*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 1 BismillahirRahmannir. Kumar yanda hausawa ke fada qasar kabari bata kisa sedai ta binne binnannnniya, Wahala,kunci,talauci,sauyin rayuwa da munin kaddara bai kashe Zaadens a rayuwar da suka samu kansu rana tsaka ba saima karfin imani dana zuciyar karban kowace irin kaddara datazo musu da hannu bibbiyu, Rayuwa a kauye ta zuwar musu a tsananin da suke ganin kamar bazasu iyaba sbd rayuwa ce da babu ko a mafarki da suka taba jin labarinta bare tsintar kansu acikinta, Rayuwa ce dataiwa tasu rayuwar nauyin da suke jin kamar bazasu kai koinaba zasu mace a cikinta, Ammar da maheer sunfi kowa zarewa a cikinta musamman Ammar dayake jin kamar zai zare idan ya bude ido yaga a inda rayuwarsa take, Bandaki kadai wani abu ne me girma dayake tsananin tsoro sbd ganin yakeyi kamar zai fada dashi, Ranar farko da suka iso kauyen ya shiga Yana leqa masai/shadda da aka nuna masa anan zaiyi kashi tsutsotsi da kyankyason dayaga sunata yawo da motsi a cikin pool na kashi yanke jiki yayi ya some a jikin garba daya rakosa. Cikeda mamaki da tsoro garba ya ciccibosa ya fito dashi waje yana kiran jamaa. Su Dad da jannah ne suka iso da sauri tareda su modibbo hankali tashe kowa na tambayar lafiya. Maheer bandakin ya nufa da sauri dan dubo abinda yaiwa rayuwar Ammar din barazana yana saka kai ya dawo Yana kasa shiga sbd jirin dayaji Yana dibansa na qaton ramin dayaga bakinsa a bude sbd shi baima leqa ba bare yasan meye shi ramin. Ruwa masu sauyin gaske garba ya zubawa Ammar yana cewa "Modibbo nifa inaga gamo yayi a bandakin,Aljanu sunga jan bature duk da ance a hakan ya dafe sosai ko?" Katsesa modibbo yayi da cewa "Aikuwa dai da alamar gamon yayi, Maza ku kawo qauri yanzu a turara musu su duka sbd tsari" Kawu isiya na jin haka ya kalli garba yace Maza debo jar wuta, Juyawa yayi shima yaje daki ya dauko wasu manyan jakar dinki na kyallen atampa da wani yadi yazo ya zaro wasu daurin mgani kamar na hayaqin bori ya cika hannu ya zuba a cikin wutar da garba ya kawo suka tura su Ammar din da Maheer Harma da Dad dasu jannah a daki suka ringa turarasu. Ammar sake somewa yayi sbd tsananin azabar hayaqi dayaji yana shigar masa qwaqwalwa da lungs Harma da neman makancewa. Maheer tare yakeyi Yana neman mutuwa shima baisan lokacinda ya cara zabga ihun azaba ba Yana neman hanyar fita baya ko gani amma garba ya dafesa yana cewa "Tsari ne da maganin kowane qwaro zaman kauye saida magani a jikin ku" Jannah dayake sun dan fara sabo da azabar rayuwa da hayaqin sunsha wuya sosai amma ba kamar su Ammar din ba, Dad ba shiri aka fito dashi sbd mutuwar da sukaga zaiyi shi da Ummah da jannah amma Ammar da Maheer suna sumewa suna tashi haka suka dannesu saida suka tabbatarda ya shigesu sosai maganin tukuna. Tsoro da tashin hankali me tsananin gaske Ammar ya samu kansa a ciki bayan dawowansa daidai sbd ganin mutanen yake kamar rayuwar dabbobi ba mutaneba sukeyi. Maheer ma zawo ya ringa yi amma a bayan Gida a daji sbd baya iya shiga bandakin shima tsoron tsugunawa akai yakeyi amma dayake a prison sun iya tsugunawa cikin grasses kashi da fitsari so sun dan saba, Shima Ammar dole dajin yake zuwa duk abinda yakeji amma se garba ya rakasa sbd tsoro yakeji koina a kauyen. Dad ma na acikin tsaka me wuya da rayuwar daya samu kansa a ciki me tsanani da wuya amma ganin Jannah ta jure ta rungumi kaddara ta saba ita datake mace kuma yarinya gashi tfara shiga damuwa da ganin yanayin da suke shiga na samun kansu a inda rayuwa zata qara musu tsanani dan haka ya rungumi jarumta ya karbi kaddarar sabuwar rayuwar da suka samu a kauyen Wanda zai sun dangana sun rungumi rayuwar sun karbeta zasuji dadinta da kuma samun nutsuwar da suka rasa ta shekarun da suka wuce dan haka ya nutsu ya shirya rayuwa a kauyen har lokacinda Allah zai kawo musu wata rayuwar kokuma har karshen rayuwarsa. Maheer ma a hakan dole ya dangana ya amshi rayuwar duk da akwai abubuwan da bazasu iya adapting nasu da wuri ba se ahankali kamar bandakinsu har yanzu tsoro sukeji basa iya shiga, Hakama cimarsu da sauran yanda suke gudanar da rayuwar ko zasu saba sai ahankali, Ammar ma sbd kwanciyar hankalin Jannah yayi kokari sosai ya fara karban rayuwar kauyen Ammar ko fitsari baya iya zuwa se tareda garba wanda ya zama kamar bodyguard dinsa kuma abokinsa hakama abokin fadansa sbd kullum sai sunyi fada amma koina Ammar baya iya motsawa yaje seda garba sbd garba akwai karfi da jarumta kuma baida tsoro ko kadan dan haka ko sunyi fada Ammar yayita zaginsa da turanci haka zai koma ya nemesa su shirya dole tinda baida yanda zaiyi. Maheer ya ari jarumta da gabacin da ko yaushe shine yake dauka a Zaadens ya fara bin su kawu daji gidan shanunsu masu tarin yawa garke Guda da ake harkar fidda nono dasu manshanu da madara da taki dai sauransu harma da kulawa da shanun da kuma kasuwancin abincin dabbobi da sukeyi na hada harawa. Fara binsu yayi Yana shiga aikin kamar sauran yaran dake aiki yana dan samo yan kudin da zasu riqa ciyar da kansu sbd Jannah ce har yanzu me dan sanaar dake suke dan ci baa maganar sha sbd sunyi kwanaki biyu a kauyen cikin azabar kishirwa karfin suka fara shan ruwan kauyen sbd direct daga kogi ake debosu, Da farko sunyi fama da yawan ciki da yanayi na rashin kyan ruwan kafin cimarsu kafin ahankali cikinsu da jikinsu suka saba, Fara fitar Maheer aikin wahala da nema ya dan sake kawo sauki da sassauci a rayuwarsu sbd su modibbo tini suka gama hidimar kwana biyu dasu suka dena kowa tasa ta fisshesa. Tinda Maheer ya fara fuskantar aikin karfi da wahala ya sake jajircewa gurin neman abinda zai hana rayuwarsu shiga kunci da takura a rayuwar kauyen cikin rufin asiri, Ammar ya kasa sabawa yanda ya kamata duk yanda yaso kokartawa kawai dai shima Yana jurewa Yana bin garba da abokansa nasu ayyukan daji sedai ya bige da mangwaro yake debowa shi yake siyarwa a kofar gida duk da mangwaron ma baya iya hawa ya debo sedai su garba dinne suke debo masa kuma su tayasa siyarwar sbd suna kaunarsa da tausayinsa duk da Yana shan wuya a hannunsu sbd tsoronsa suke sake rikitar dashi shikuma dole ko yaushe Yana biye dasu yana zagi da turanci. ***Rayuwa taja musu a kauyen wanda lokaci ma yaja Wanda ya saka abubuwa da yawa faruwa ciki harda sake samun tsananin hadin kai da sabuwar kauna me karfi a tsakanin Zaadens, Hakama a cikin manyan alamarin da suka faru shine AUREN DZAD DA UMMAH da aka daura akan kauna da shakuwa da kusancin da suka samu me tsanani a tsakaninsu duka da Umman data maye gurbi na uwa da aka rasa a Zaadens din, Kaunar me girma da tsaftar dake tsakanin Umma da Jannah yasaka ta shafi duka ahalinta Musamman Ammar da kusan shima kaunar uwa da kulawan uwa yake tsananin so da buqata tin Yana qanqani shiyasa Mimi ta kasance ta maye ta cike masa wannan gurbin shiyasa rashinta kusan yafi tabasa akan kowa sai kumaa yanzu da Ummah take cike masa wannan gurbin ahankali sbd kaunarta da kulawanta Kansa kamar Miminsa. Dukkaninsu ahankali suka sani suka fahimci ciwon Ummah Wanda sukai accepting dinta ahakan cikeda zuciya daya da kauna me girma tareda cike ahalin Zaaden da ita ayanzu datake uwa gaba daya a Zaadens dan haka ahalinsu a yanzu y dawo biyar a maimakon su hudu, Sabuwar kauna me karfi da shakuwa me girma ce take sake gudana a tsakaninsu wanda Ammar yake sake dagewa gurin takurawa modibbo akan aiki dayakeso ya samo musu a birni shi dayake yawan zuwa binnin kuma ya dan San mutane, Yanda yake tsananin son su samu aikin da Maheer da Jannah da Ummah zasu dena aikin azaba a kauyen yasa ko aikin gadi ko ban ruwa ko wanki da guga ne binni yanason su samu dan haka kullum modibbo ya dawo binni seya samesa da maganar aikinsu, Ta bangaren modibbon shi Kansa yanason ya samo musu aiki me kyau koda bana office ba Kona gadin ne a manyan guri tinda sunada ilimi me girma d yawan gaske dan haka zaa samu kudi me tsoka dasu dan haka ya dage sosai Musamman dayaga da gaske sunason aikin kowane iri ne dan haka yakeson y samo musu aiki a guri daya. Maheer ma dayaji ana neman aikin duqufa ya sake yi da nema sbd su samu abinda zasu dan samu gurin zama acan binnin idan ta kama. #MAMUH #THE STORY BEGINS #BEST LOVE #BEST ROMANCE #LIMBAS #ZAADENS #NEW LIFE ZAFAFA BIYAR KALBIM 500 Mamuhgee KIRJIN ME HANKALI 500 Miss Xoxo ADUNIYATA 500 Huguma AJIYA A DUHU 500 Billyn Abdul 09033181070 09032345899*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 2 Ammar tin Yana jira modibbo na zuwa neman musu aikin harya kasa hakura qagara ta saka ya fara bin modibbon birnin da kansa sbd a riqa sanin girma da zurfin ilimin dasuke dashi Wanda Banda mummunan kaddarar shigowan AZIZ LIMBA rayuwarsu da babu kamfanin daya isa su kallesama da irin ilimin da suke dashi bare dan haka dole yanzu tinda suna son koma wane aikin ne ya danne ya ringa biyo modibbon dan sugarwa kansu hakama a yanda yake gani ya kuma San iliminsu duk inda aka daukesu aiki ai a babban matsayi zaa daukesu sbd ansan samun masu irin iliminsu da experience dinsu akan aiki a banza irin haka ai bama abune me yiyuwaba dan haka yasani da gudu zaa ringa jin dadin samunsu a aiki. Zuwansu na farko da zasuyi kallansa modibbo yayi kai tsaye kafin ya gangaro da idanuwansa kan kafafunsa da suke a tsaye kamar raken da aka ciro bata gama riquwa ba kafin yace "Nifa idan naje kafuwana sune motata yawo nakeyi dasu me nisan gaske yanda kasan mashin din da babu burki haka suke, Zaka iya?" Kallansa Ammar yayi kafin ya dan hadiye yawun bakinsa daya bushe sbd ya dauka ma maganar kudi modibbon zai masa sbd yanda kasan mayu haka suke akan kudi, Jin maganar tafiyar qasa kamar zararru a cikin rana ya sakasa hadiye yawun kafin ya bude baki kai tsaye cikin jarumta da qwallafa rai da yayi yace "Eh zan iya indai yawon neman aiki ne ko abuja tas zamu zagaye zan iya amma zaka siya mana abinci da ruwa me kyau inace ko?" Kawu isiya dayake zaune gefen modibbo Yana sauraronsu dago qananun idanuwansa da suke a matse kamar na yan Japanese yayi ya kalli Ammar din kafin ya tsayar da idanunsa akan wuyansa daya balain ramewa yayi tsayi kamar mariqar lema yace "Kafin aje har ayi maganar abinci kanada kudin motar tafiyar ma tukuna Ammaru?" Matse fuska yayi Yana qasa qasa da Murya a siqe da takaicin yanda kaf kauyen ake kiransa da Ammarun kamar wani sakarai yace "God,Ths fools are killing me slowly" Kawu isiya dayaji yayi magana besan meya fada ba sake maimaitawa yayi Yana zare hular shape din kwanon sha datake kansa ya ajiye gefe Yana cewa "Idan bakada kudi ka wuce ka nema su Garba suna daji gurin qona gawayi ka shiga cikinsu kayi kunar ko hada saika samu na motar" Modibbo ne ya katsesa da cewa "Ni gobe zan wuce banda lokacin batawa na jiran har ayi kunan itace kwana biyu su zama gawayi a hada akai a siyar tukuna ayi tafiyar sedai ya jira wani jiqon idan zan sake komawa" Qara matsowa Ammar yayi Yana dan kwantar da kai yace "Modibbo idan ka tafi kilama saar a tafiyar yanzu take gwara dai ko yayane a tafi dani din zan nuna musu girman ilimin danake dashi da gudun gaske zasu daukesumu aiki fa, Kuma a matsayin da muka taka na aiki da ilimi ana daukanmu aiki mu duka zakaga yanda kudi zai ringa shigowa kamar ba wani abu me girma ba so gwara dai a duba tafiyar,ko me kace kawu isiya?" Gyara zama kawu isiya yayi Yana bawa Ammar din hankalinsa yace "Bangane kudi zasu fara zuwa take ba,qaran hasken shi ilimin naku da atake zai ringa bada kudi" Qaramin tsokin da basu jiba ya sake Yana bawa Kansa karfin gwiwan zaqewa yai musu bayanin da zai sakasu rudewa shidai ya samu su tayasu neman aikin duk da ba ilimin komai da suke dashi kansu a toshe yake kamar an narka kitse an rufe musu kan ya daskare amma kuma tinda sunada yan kudaden da zasu taimakesu gurin yawon neman aikin dole ya dorasu a kai tinda mayun kudi ne dan haka kamar wani tsohon fakirin malamin boko haka ya janyo dutsi ya zauna gabansu ya fara cewa "Mun samu iliminmu ne bayan mun barar da dukiyar da zata gine kauyen nan da zagayensa gabaki daya kada kace ginin da kuka saba gani, infact mun saka kudin da zai siya qungiyar shanunku dubu a gurin neman ilimin... Katsesa kawu isiya yayi da cewa "Meye kuma kungiyar shanu? Cikin takaicin da modibbo ya rasa na meye sbd kamar rena musu wayo Ammar din yakeyi da wannan karyar ya amsa tambayar kawu isiya da cewa "Garken shanu yake nufi lusarin" Zaro ido kawu isiya yayi Yana tashi zaune daidai ya kalli Ammar din ido waje yace "Garken shanu dubu fa kace Ammaru" "Yes sbd a cikin dukiyarmu kungiyar shanu dubu is nothing..... Katsesa modibbo yayi da cewa "Akace maka garken shanu ne ba kungiya ba ko?" "Koma ya yake modibbo munada dukiya da abinda babu Wanda yasan iyakarsa da yawansa sai Allah sbd ko mu bamusan yawansa ba, Dan haka yanzuma wuyarta dai mu samu aikin zamu Tara Harma fiyeda yawan na bayan kuma kunga wannan Karan daku a cikin duka alkhairin da zaa samu zamu ringa sammuku sosai..." A tare kawu da modibbo suka kallesa kawu daya gama hawa da rikicewa akan zancen yace "Sammuku?? Eh kawu kuma zaku lashi arziki sosai fa indai aka samu aikin nan" Modibbo tsoki takaici ya sake yace "Kai yanzu isiya sbd mutuwar zuciya da shegen kwadayin dayafi na Jibo zaka yadda da zancen a neman ilimi kawai an kashe dukiyar datai yawan garken shanu dubu, Dubu fa, Garken shanu dubu fa isiya" Shiru kawu isiya yayi Yana jinjina maganar modibbo din kuma sbd kaf rayuwar fillo ma ganin yake akwai me garken shanu dubu kuwa to amma kuma kowa yasan su Zaadens din gadon wata irin dukiya sukai me yawan da shima modibbon Yana fada bai taba ganin irinta ba.. Miqewa kawun yayi da sauri ko takarmi babu kafarsa ya fada cikin gida ya kirawo kawu Jibo Yana cewa "Jibo zo muje kaine me lissafi akan zumudin harkar duniya Ammaru yai bayani ka fada mana yaya zaayi dan dai nifa bazan yadda ayi arzikinnan sabo bada niba acikinsa dumu dumu" Fitowa sukai tin kafin su qaraso bakin shimfidar tabarmar Jibo ya zare takarminsa ya qaraso yana kallan bakin Ammar daketa kokarin dora modibbo akan zancensa dayaga kamar baya shigarsa. Zama sukai Jibo na jin yanda Ammar ke fadar dukiyar da sukai abaya wadda yawanta yafara zarar da tinanin Jibon ya kalli isiya yace "Idan shawara zaku tsaya nidai ina ciki dumu dumu, Ammaru Ni zan baka Aron kudin motar idan aka samu aikin mu ringa raba albashin." Dukkaninsu tare suka kallesa cikeda mamaki da siqewa da takaicin yanda yayiwa kowa shigar sauri dga zuwansa, Ammar da takaicinsu duka yakeji daurewa kawai yakeyi yana sake maida Kansa dan iska Yana musu bayanin dan su basa Aron kudin duk zaayi tafiyar harya samu aikin batareda sun gaji ba a siqe ya kalli kawu Jibon daidai Maheer ya kawo Yakuma ji abinda kawun ya fada Ammar ya kalli Maheer din cikin takaicin kawu Jibon yace "Is he mad or just stupid? Ajiyan zuciya Maheer yayi yana kasa cewa komai Modibbo ya katse Gardamar kawu isiya da kawu Jibo da kallan Maheer Yana cewa "Mahe kai kadai nake yadda da maganarka a ahalinku sbd kafi wannan me kama da rubabben kabejin zama mutumin arzikin daya San Kansa, Fadamun gaskiya akan maganar neman aikinsu shin d gaske ne wannan dukiyar dayake fada kamar ta zamanin tarihin misra?" Kallan Maheer Ammar yayi da sauri yana nuna masa ya taimaka masa ya qarasa dora masa su akan zancen sbd maganar gaskia sai sun qarasa mutuwa akan son abin duniyar dayake fada zaa samu su saki yan kudin da suke dashi a taru ayita neman aikin koda offer din aikin ta siyarwace su taru a siya din dai suga sun kama abin arziki sbd sukaci gaba da rayuwa a haka a cikin kauye da gwagwarmayar kauyen ba jimawa zasu tashi daga kamanninsu su koma kamar wainda aka haqo daga rami dan ko yanzu idan ya kalli wuyan Maheer daya koma kamar wuyan fanka hakama Dad gabaki daya rigar jikinsa kullum a kode kamar wani me tallan yalo ga Jannah da Ummah ma duk sunyi laushi kamar alayyahun daya kwana shi kuwa Kansa baama magana dan ya koma Ammarun da suke kiransa dashi tini dan haka ransa baci yake idan yana kallansu gwara kawai su nema aiki komai qanqantar albashinsa. Numfashi Maheer ya sauke yana zaunawa gefen Ammar din yana kallan yanda su duka suka zuba masa ido da baki da hanci da komaima nasu suna jiran abinda zai fada Gyara murya yayi shima ya fara jero bayani irin Wanda Ammar yaketa fesa musu harma da qari akan na Ammar din sbd yafi Ammar iya tsara zance take suka rude suka rikice gabaki kansu na neman zarewa da kuncewa. Ammar ma zaro idanuwansa yayi akansu kawun Yana jiran jin amsarsu dashi dasu kamar zararru har gumin kuncewan lissafi suke fitarwa Kawu Jibo da bayason sanya a harkan samu bude baki yayi zeyi magana modibbo ya taresa da cewa "Ni zan dauki nauyin nemo aikin da dukiyata" Da sauri kawu isiya yace "Ai gwara dai a taru a hada kudin a tsakaninmu ayi neman aikin idan ta fashe kowa nada hannun jari a ciki kenan kawai" Kawu Jibo da sauri ya share zufa Yana cewa "Eh nima na yrda da hakan gwara kowa ya saka hannun jari a cikin neman aikin da neman kudin Ni hannu biyu zan saka ma" Farin ciki ne ya mamaye Ammar da Maheer suka saki fuska Ammar na cewa "Thank God sun hau zancen" Rigima abin yaso zama saida Dad ya fito aka sake sabuwar shawara tukuna aka yadda akan kowa hannu daya zai saka na jarin da suke magana dan haka aka karshen magana. Washe gari tinda safe modibbo da Maheer da Ammar sukai tafiyar cikeda zumudi. Dad kuwa dole a ranar shine ya fita aikin da Maheer yakeyi sbd ya gaji da ganin Jannah da Ummah na aiki ya dakatar dasu daga komai yace su ringa zaman banza yafi masa kwanciyar hankali da nutsuwa. Zuwansu Maheer binni kai tsaye lokoja suka fara fafutukar neman aiki bayan sun sauka a wani gidan haya me dakuna da yawa suka biya na wata daya, Sabon tashin hankali da firgici Ammar da Maheer suka shiga a gidan sbd ganin wata sabuwar rayuwar da basusan ana yin irinta, Idan Ammar zai shiga bandakin gidan se Maheer ya rakasa ya tsaya masa hakama shima Maheer din se Ammar ya tsaya masa sbd tsoron mutanen gidan ma sukeyi dan kowa a gidan kamar qasurguman yan dashi da makami babu ke kyan gani a fuskarsa ga fada da a take yake barkewa a gidan a ringa ciro makaman dake kusan sakasu zarewa da tsoro. Shi Kansa modibbo daurewa kawai yakeyi yana danne tsoronsa sbd ya nunawa su Ammar jan wuya ne shima dan kada su cucesu idan an samu aikin. #MAMUH #JANNAH ZAD LIMBA #AZIZ AY LIMBA #ZAADENS #LIMBAS #NEW LIFE #BEST LOVE #BEST ROMANCE #NEW TWIST ZAFAFA BIYAR KALBIM 500 Mamuhgee KIRJIN ME HANKALI 500 Miss Xoxo ADUNIYATA 500 Huguma AJIYA A DUHU 500 Billyn Abdul 09033181070 09032345899*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 3 Ranar da suka fara fita aiki wuni sukai suna yawo se yamma sosai suka dawo da ledar bread da kosai se ruwan pure water dasu Ammar din sukejinsu kamar ruwan zam zam, Haka suka kwana washe gari ma suka sake fita modibbo yakaisu gurare kafin ya tafi nasa wasu yan harkokin ya barsu suna sake yawon bincikawa cikin azabar rana da rashin isashen abinci ruwa kawai suke zubawa cikinsu, A ranar ma haka suka gama yawo suka dawo gida a gajiye suka samu kosai da dankalin hausa sukaci suka hau baccin gajiya da azaba. Rana a uku wani kamfanin gine gine suka nufa inda wani mutumin modibbo yayi musu hanya suka isa cikeda burin su samu abinda suke so. Zaman jira suka fara zaune a bakin office din Wanda sukaxo ganin lokaci me tsayi batareda an nemesu ba. Dago kai Maheer yayi yana kallan koina yana karantar yanayin gurin, Tsari da yanayin gurin dama mutanen gurin ya saka Maheer da Ammar sauke ajiyan zuciya a Karo na babu adadi sbd Banda rayuwa da sauyin kaddara basuma San akwai kananun kamfani irin wainnnan ba da mutum ma zaiyi tinanin samun albashin da zai riqe kansa harma da wani. Wani turanci director din gurin ya wuce Yana yi Wanda ya saka Maheer da Ammar kallan juna jiki a mace sbd wannan ko securities dake aiki kamfani ko gadin gidansu sunfi wannan ilimi da lafiyayyan turanci amma wannan ace shine director din da zasuyi aiki a qarqashinsa. Ammar ne ya bude baki cikin damuwa da takaici yace "A hakan sunyi degree da Masters zasuce ko? Numfashi Maheer ya sake saukewa Yana cewa "Koma basu taba shiga aji ba is their problem mudai mu samu aikin kawai musamu mu dawo field din yanda zamu fara sake gina Zaadens" Modibbo dayake gefe sosai tsaye sbd baa bari ya shigoba shi tinda bada shine zaa bawa aikinba. Se bayan sallar laasar suka samu akace su shiga bayan me gidan ya dawo sallah kenan. Miqewa sukai suna dan sake nutsuwa suka shiga cikin nutsuwa. Dagowa yayi Yana daga zaune kan kujera ya kallesu Yana amsa sallama da gaisuwansu Yana tinanin kamar yasan fuskokin nasu. Ganin irin kallan dayake musu ya sakasu sauke kawunansu a tare cikeda jin damuwa na rufesu sbd sunsan tabbas kila ya sansu din koda a jarida da labarai ne tinda sunyi lokacinda babu ranar da a labarai baa fadar irin tarin nasarorinsu da arzikinsu hakama kusan kowa daya sansu yasan labarin kaddarar data samesu, Wasu sun tausaya musu wasu kuma sunyi Allah wadai dasu,wasu kuma sunyi Allah ya qara musu azaba da kunci dan haka a cikin mutane yanzu basusan da wace fuska kowa ke kallansuba. Numfashi ya sauke yana nuna musu gurin zama a hankali tareda karban folders din hannuwansu Yana cewa "Kun dade kuna jira ko? Baqin ne da yawa hakama ayyukan" A natse Maheer yace "Ba damuwa ai munsan yanayin ayyukan" Bude takardun yayi Yana dubawa ahankali Akan sunayensu ya tsayar da idanuwansa tsawon mintina kafin ya dago ya kallesu a natse tukuna ya sake maida idanuwansa akan takardun Yana dubawa. Abinda ya ganine a ciki game da irin girman ilimi da tsagwaron karatu da experience da suke dashi ya sakasa jin ganganci ma ne a gurinsa daukansu aiki a gurinsa sbd ba bata lokaci yake ganin zasu dokesa su zarcesa sedai ya koma kallo. Dan haka ajiyar zuciya ya sauke yana rufe takardun ya kallesu da dukkanin nutsuwarsa yace "Well gaskia a yanzu ba kowace irin damar dauka aiki tako ina Mun riga mun cike slots namu Wanda ko zaa samu wata damar ba yanxu kusa kusa ba so ina me baku hakuri sbd Kunyo tafiya me tsayi" Numfashi me dumi suka sauke ahankali idanuwan Ammar na sauyawa ahankali zuwa ja sbd baqin ciki da damuwa da wani irin sanyin jiki Maheer ma cikin karfin hali da juriya tareda hadiye damuwarsa ya bude baki yace "Ba damuwa,thank you so much" Miqewa sukai suka nufi kofa Ya bisu da kallan tausayi kafin ya bude baki yace "Kunga ku dawo na fada muku wata damar idan kunaso" Dakatawa sukai a tare tareda juyowa a natse suka sake zauna suna jiran bayaninsa. Ajiyan zuciya ya sake saukewa Yana fuskewa kai tsaye yace "Akwai securities na gate da masu aikin cikin gida da masu aiki da ake nema a wani kamfani Zaa kai gidan wani baturen Alh da baa qasar nan yake ba, Masu aiki da securities da ake nema wainda sukeda ilimi me zurfin gaske akeso sbd yanayin familynsa da turancin suka fi ji, So a taqaice dai masu ilimi irinku ake nema idan zaku iya Slots din na nan amma sai anyi muku interview so if zaku iya yayi muku zan iya gabatar daku a kamfanin da ake neman" Zuba masa idanuwa Maheer da Ammar sukai idanuwan na jajir sbd wani irin baqin ciki da qunci daya cike kirjinsu da zuciyarsu da maganganunsa wai securities masu gadi fa kenan kuma har sai an musu interview a gidan wani Wanda bayama kasar gadin gidansa zasuyi abanxa kafin ya dawo din. Ganin yanda idanuwansu sukai jajir na Ammar hadda wasu zafafan hawayen qunci da dacin zuciya ne suka cikasu Bude baki yayi sbd ya sake fahimtar dasu yace "Karku damu aikin ba wani aikine me wahala ko yawa ba Zakuji dadinsa na tabbatar sbd a bayanin gidan mansion ne sabo da aka kammala a watan nan hakama kwata kwata fa basa qasar, Matarsa da zai aura ce baturiya shiyasa dole se masu zurfin ilimin irin naku, Hakama a cikin mansion din akwai bangaren masu aiki da da zaku zauna acikin kwanciyar hankali da wadata tareda jin dadin gaske, And idan kunada mata ko kanne mata kuma sunada ilimi irin naku duka sauku cike slots din sbd ku samu zaunawa dukanku a cikin mansion din bangarenku na masu aiki sbd samun nutsuwa Daga karshe kuma albishirin da zanmuku albashin nada tsananin tsoka da girman gaske Wanda duk aikin da zaku samu na kamfani bazaku samu albashi me Kyansa ba" Ammar kasa cewa komai yayi ya miqe hawayen idanuwansa na gangarowa yafice kirjinsa na masa wani irin nauyi, Hannuwansa yasaka Yana share hawayensa da suka gangaro Yana jin zancen na sake yankar zuciyar ta yanda bama akansu zancen ya tsaya ba ace wai idan sunada kanne ko mata suzo suyi aikatau dasu, Tayaya zai iya kallan Jannah a matsayin maid tana aikin aikatau a karkashin wata macen? Tayaya zasu bari Ummah tayi aikatau a qarqashin wata bayan yanayin lafiyarta ma dasuke lallabawa dan su samu su farfado su nema mata lafiya da duk abinda zasu tara. Maheer ma dago idanuwansa da sukai jajir yayi ya kalli mutuman ya bude baki ahankali yace "Mun gode bama buqtaan hakan zamu ci gaba da neman aikin a wani gurin" Miqewa yayi shima ya fice yana danne radadin da zuciyarsa ke masa. Modibbo na ganinsu hankalinsa ya tashi jikinsa yayi sanyi sedai kafin ya juya ya bisu secretary din office din yazo yace ana kiransa. Modibbo na shiga office din ya zube qasa yana gaidasa cikeda girmamawa. Amsawa yayi kafin ya sake korowa modibbo zancen dallah dallah da irin tarin kudin da zasu ringa samu a aikin kafin ya ciro katinsa ya bawa modibbon yace "Ga numbern wayata nan idan kunje gida sun sake shawara akan zasuyi saiku nemeni" Karba modibbo yayi da sauri yana rudewa akan jin kudi da alkhairin da zaa iya samu a aikin idan sunyi. Kudi ya ciro dubu goma ya bawa modibbon yace "Gashi ku hau mota sai naji daga gareku,idan kuma kunja lokaci zasu iya rasa damar sbd aikine da duk me wayo ya samu zaiyi gaggawan karba" Godiya modibbo ya hau yi Yana rawan jiki kafin ya fito yana jin idan badan masu zurfin ilimi da akace ana nemaba da babu abinda zai hanasa tattaro su Garba dasu isiya suzo su karba aikin amma ko su Ammar din wlh ba barinsu zaiyiba sai sun karbi aikin nan koda asiri ne. Yana fita tini su Maheer sun fice daga kamfanin zuciyoyinsu cikeda daci da radadi me zafi. Acaba suka tara su uku sukai overload suka wuce masaukinsu kowa zuciyarsa cikeda tinani me nauyi Musamman modibbo daya matsu daya koma ya fayyacewa su isiya wannan samu da rashin dasu Maheer ke kokarin janyo musu dan rashin tinaninsu, To wlh tsaf zai gama zugasu da takurasu saiya tabbatarda sun karba aikin dukansu har Jannah tinda itama tanada ilimin da akeson gwara suje suyi aikin ai yafi zaman banza. #MAMUH #BEST LOVE #STEEZ #ROMANCE #LIMBAS #ZAADENS ZAFAFA BIYAR KALBIM 500 Mamuhgee KIRJIN ME HANKALI 500 Miss Xoxo ADUNIYATA 500 Huguma AJIYA A DUHU 500 Billyn Abdul 09033181070 09032345899*_KALBIM_* Book 2 Chapter 4 Suna isa gida Maheer jin yayi gabaki daya garin ya fita ransa kauye ma kawai yake son komawa sbd zuciyarsa ta huce daga radadin datake masa, Ammar ma jin yayi kamar ya hakura da neman aikin gwara su fara wata sanaar su fara Gino kansu daga nan sbd baa taba cin fuska da mutuncinsu kamar yau din ba da zaa kalli girman takardunsu da babu inda ko a ido zaa samu ganin irinsu ba ace wai zaa basu aikin securities a matsayin masu gadi Jannah da suke gwagwarmayar neman komai dan inganta rayuwarta data Ummah ace suma a matsayin masu aiki,wace irin cin mutunci da tozartawa ce wannan? Modibbo ganin yanayin da suka shiga ya saka ya dakata daga musu magana ya bari sai sun koma gida tukuna amma kam wannan aikin shi a gurinsa kamar anyi an gama ne Banda rashin godiyan Allah irin nasu tayaya zaka samu aiki irin wannan ka tsaya wani duba darajar kai da duba girman iliminka, Banda sun samesu masu zuciyar tausayi da duba zumunci uban me zai saka su karbesu su basu gurin zama Harma da abubuwa da yawa harda gurin nema da basu damar sanaa tinda su a lokacin da suke cikin daularsu basu taba tinawa ma da akwai dangin kakarsu kakarsu a kauye ba saida suka hadu da qwallon shegen da baya barwa Allah ya fisu zama dan ta'adda ya ruguxasu tukuna suka nemesu. Har dare babu me walwala a cikinsu sunyi sanyi sosai haka suka kwana bama tareda sun nema wani abincin kirki sunciba. Washe gari suka so komawa amma Maheer ya daure ya dangana suka sake fita neman aikin Wanda kamar hadin baki babu inda suka samu komai sai wulaqancin dayafi na farkon dan akwai inda aka daukesu amma wai shi Maheer din driver shi kuma Ammar security a kamfani. Modibbo ganin hakan yasa suka aje maganar aiki suka bisa sabgar kasuwancinsa data kawosa suka koma yawon kasuwannin hatsi da dabbobi a haka suka cike kwanakinsu suka tattaro suka dawo. Dan abinda ya rage musu na canjin da suka samu a kasuwa tareda modibbo suka siyowa Jannah da Ummah sabin takarmi da dogayen riguna masu dan kyau da turare da sabulun wanka me kyau da toothbrush da sabon brushes na dukkaninsu su biyar sbd iya kokarinsu basa son Jannah ta rasa kyan sigarta ko yayane bazasu iya bari ta koma abar tausayi ba tinda sun fito zasu nema komai su kuma qarar da koman akanta da Ummah. Jannah ce ta fara samun labarin isowansu a bakin yaran gidan daketa ihun modibbo ya dawo dan haka ta wanke hannunta ahankali daga gama gyara daure dogon gashinta da fatma ta gama mata kitso me kyau. Kofar shigowa bangarensu ta kalla daidai lokacinda Ammar ya fara sako kai da sallama ta sake murmushi me kyau da nutsuwa na farin cikin ganinsu zuciyarta na sanyi me dadi ta karbi babbar jakar hannunsa tana cewa "Welcome Ammar Zad" Sanyi daya mamaye zuciyarsa ne na saukan muryanta kunnensa da yanda haryanxu take kiransa yake kashesa akanta take quncinsa ya narke yabar kirjinsa murmushinsa me kyau shima ya bayyana yana qarasawa ya zauna a kujeran data tashi Yana cewa "Thank you Jan, Yaya kauyen nan? Ina Ummah ne ta shiga? Hannu ta miqawa Maheer suka gaisa Ya jata zuwa shimfida suna kokarin zama Ummah ta fito dgaa daki tareda Dad da zai fita suna ganinsu Ummah ta sake fuska sosai tana kallan Ammar da shima ita yake kalla Yana nuna mata gefensa taxo ta zauna ya fidda Apple Guda biyu daya siyo mata ya miqa mata Yana cewa "Ci wannan kiji yafi wancan mangwaron nasu garba me shegen tsami da saka ciwon ciki" Cikin farin ciki me tsanani Umman tace "Da gaske kake? Wannan yafi wancan dadi kace?? Gyada kai yayi yana dariya Juyawa tayi ta kalli dad ddaa farin ciki sosai a fuskanta alamar hakane Yana dariya cikeda kulawa da wani irin sanyin kaunarta dake cikeda zuciyar Dad din ya gyada mata kai yace "Yes kici zakiji" Maheer ta maida kallanta akansa har lokacin farin cikinta a bayyane yake Dariya shima yayi Yana gyada mata kai alamar eh Zata kalli Jannah Jannah din Tai saurin karbewa tana cewa "Bara na wanke muji ko Ummahna" Da sauri Umman ta miqa mata dayan tana cewa "Wanke duka mu cinye" Maheer dake kusa da ruwa ne ya miqo musu Yana cewa "Ba kudine ai da ansiyo da yawa tinda nasan Ummah zata so shi sosai dan nima bana son suna shan mangwaron nan kwata kwata" Jannah cikin kulawa ta bawa Ummah tana cewa taci. Dad ne ya kalli Maheer Wanda shima shi din ya kalla kafin suka kalli Ammar suka miqe dukkaninsu suka fice zuwa waje. Suna fita Jannah ta bisu da kallo sbd tin shigowansu taga damuwa boye a tattare dasu. Suna fita masallaci suka fara nufa sukayo sallar laasar kafin suka dawo a hanya Maheer yakewa Dad bayanin abinda ya faru. Shiru Dad yayi zuciyarsa na sanyi da damuwa kafin yace "To Allah yasa hakan shine mafi alkhairin ya kuma kawo mana wata mafitar" Amin" suka amsa dashi suna qarasawa gida. Abinci suka ci da daddaren kafin suka fidda siyayyr da sukayo musu, Fira suka hau yi hankalinsu kwance cikeda kulawa da juna har dare sosai kafin kowa ya shige. Da sassafe Garba ya shigo bangaren yayi sallama ya sanarda Dad su Modibbo na son magana dashi. Fitowa Dad din yayi daga daki Yana saka hular sanyi a Kansa sbd akwai sanyi ya fice Maheer na bayansa Ammar be tashi ba hakama Jannah da Ummah. Tin daga nesa Maheer ganin irin kallan dasu kawu ke jeho musu da irin yanda suka zauna babu me faraa a fuska ya san akwai inda aka samu matsala. Dad a natse ya qaraso yai musu sallama ya nema guri ya zauna suna gaisawa. Maheer ma gaidasu yayi cikeda girmamawa kafin ya zauna dga gefe kan dutse. Shiru gurin yayi tsit kafin Kawu Jibo ya bude baki yace "Dzad kasan da labarin su Mahe sun samu aiki me kyau da asirinka da nasu harma da namu zai rufu sunqi karba sbd girman kai da ganin sunfi karfin hakan? Kai tsaye Dad yace "Wane aikin ne wannan?? Modibbo ya karbe da cewa "Aikin securities me kyau da albashi me tsokar gaske" Numfashi Dad ya sauke yace "Ni bana takura yarana akan abinda basaso ko basuyi niya ba sbd kawai ina cikin talauci, Idan har tin acan since bazasu iyaba to shikenan din bazasu iyaba" Wani kallo kawu isiya yayiwa Dad din cikeda mamaki da siqewa tareda takaici yace "Kenan dai sun fada maka kuma ka goya musu baya? Harkar samu? Harkar ci gaba sbd kada mu lasa arziki shine kuka taru kuka yanke shawarar bazasuyiba" Kawu Jibo daya gama cika shima da baqin ciki kai tsaye yace "To Ni kawai aban kudina dana bayar bazan iya wannan kayan baqin cikin ba tin yanzu anfara kafin ayi nisa, Dubu sittin cif a miqomin abuna yanxun nan inada abin yi dasu" Kawu isiya ma cewa yayi "Eh gaskia indai bazaa karba aikin da aka gani a kasa ba nima aban kudina bazan iya jira ba dan ba ranar samun wani aikin gwara aban na fara wata sanaar dasu kawai" Modibbo daya rasa abin fada kallan dad yayi ya gyara zama Yana tattaro nutsuwarsa yace "Dzad ka nutsu ka duba lamarin rayuwar dake gudana a yanzu, Kai din baya ba kai bane a yanzu Hakama yayan naka da sunan da mutuncin da matsayin duka basu bane a yanzu, A baya idan akace Zaadens magana ake ta masu qasa da wajen qasar ma amma ka duba a yanzu a ina kake? A ina rayuwa ta dawo da kai. Maheer ya kalla yace "Kai Mahe inace cewa kukai zaku sake farowa daga farko ku sake gino Zaadens da guminku da gwagwarmayar da duk ya kamata, Idan da gaske hakan ne to banga dalilin qin karban aiki kowane irri bane indai bana haram bane ko sabon Allah, Aikin nan fa bana dindindin bane ku karba ayi na dan lokaci ana samun abin Gina kai saiku ajiye ku fara duk kasuwanci ko aikin da kukeso, Dan haka xabi dai anan biyu ne kodai ku karba aikin nan ku samu damar fara kafa kanku kokuma ku tabbata anan kauye cikin wannan rayuwar da bakwason ku mutu a cikinta, Hakama dukanmu idan lamarin bazai yiyuba muna buqtaan kudinmu a cif cif ba bata lokaci" Shiru Dad da Maheer sukai jikinsu a mace zuciyoyinsu a jagule da maganganun su Kawun. Ajiyan zuciya Dad ya sauke kafin ya kalli su Kawun yace "Ba damuwa inshallah zamuyi shawara muga abinda zai yiyu gameda biyan kudin" "Ah ah bawai shawara ba muji shiru, Aikin nan dai modibbo yace kada a wuce dan lokaci Idan ba hakan ba zaa rasa dan haka ayi me yiyuwa asan nayi" Kawu Jibo ya fada hakan Yana sake matse fuska. "Inshallah zaa kokarta kafin lokacin" Dad yace Yana miqewa yabar gurin Maheer na bin bayansa. Suna isa ciki babu Wanda yayi magana saima shiri da sukai suka fice bayan sun karya da madara da zafi da waina Se yamma sosai suka dawo, Dare nayi suka ci abinci gabaki dayansu a tare kafin Dad da Maheer suka sanar da Ammar abinda yake faruwa da kuma tafiyar da zasuyi goben hadda Dad su sake bazama neman aiki koda bana office ba koda na manyan shaguna ne haka ko supermarket ganin sukeyi gwara shi akan aikin gadin. Washe gari tinda sassafe suka sake Aron kudi a gurinsu modibbo suka wuce. Tinda suka tafi Jannah ta maida hankalinta ta duqufa a gurin adduar Allah ya zabar musu abinda yafi zaman alkhairi koda aikin gadin ne sbd ta jima da ajiye matsayinta na princess Jannah Zad koina ne indai zata zauna ta rayu da familynta cikin kwanciyar hankali batada damuwar komai. Kwanansu Dad goma sha shida suka dawo babu Hasken komai a tafiyar sbd duk inda suke saka ran samun wata mafitar babu, Aiki harna tsaron shaguna da wasu guraren sun nema basu samuba gashi duk bashin da suka laftawa kansu ya qare ba aikin. Bayan dawowansu su kawu suka sake bude wuta akan a basu kudinsu har abin yakai anfara samun matsala da damuwa sbd tini abin ya koma hadda gori da fade. Dad ne ya samu su Kawun a Karo na ba adadi cikin nutsuwa ya sake rokonsu akan su qara musu lokaci. Budar bakin Garba dake tsaye cewa yayi "Baba ni idan zaka yadda inason Jannah a bani aurenta na bada dukiyar aure se abiya bashin da dukiyar Harma ayi canji" Wani Amai ne me karfin gaske ya kubcewa Ammar dayake bayan Dad tsaya jin maganar Garba kamar saukar Mummunan qarnin kifin daya kwana cikin ruwan jini. Maheer ma dagowa yayi yana yiwa Garban wani mummunan kallan baqin ciki me tsananin gaske. Dad su kawun ya kalla yaga babu Wanda ya shiga mamakin zancen da alamar sun dan da maganar dan haka take yaji gabaki daya kauyen ya fita ransa fit sbd gwara mai aikin gadi daya nakasta rayuwar Hasken idaniyarsa. Bude baki modibbo yayi yace "Daman ta isa harta wuce aure kuma kila sbd itane basason aikin gadin sbd bazasu iya barinta ba hakama bazasu iya barin taje aikatau ba dan haka gwara AUREN nima na amince dashi" Kawu Jibo ma kai tsaye yace ya amince shima. Dad kuwa idanuwansa ne sukai jajir ya saukesu akan su Kawun sbd ya gama fahimtar toxartasu kawai suke son yi sbd suna rabe a gurinsu dan haka gwara ma su tattara din su qara gaban, Bude baki yayi zaiyi magana Ammar da idanuwansa sukai jajir hannuwansa na rawa sbd wani irin azababben kishin dayaji Yana neman kashesa take ya riga Dad cewa "Dad pls mubar nan koda a aikin gadin ne zan iya mutuwa idan naci gaba da zama anan" Maheer ma kai tsaye ya amince da hakan Wanda shima Dad ya gwammace su tattara su tafi gurin aikin tinda zasu zauna gabaki dayansu guri daya cikin aminci. #MAMUH #BEST LOVE STORY #AZIZ AY LIMBA #ZAADENS #JANNAH LIMBA ZAFAFA BIYAR KALBIM 500 Mamuhgee KIRJIN ME HANKALI 500 Miss Xoxo ADUNIYATA 500 Huguma AJIYA A DUHU 500 Billyn Abdul 09033181070 09032345899*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 5 Da mamaki dukkaninsu kawu suka kallesu kawu isiya Yana cewa "Au dukiyar aurence bazaku iya biyan bashi da ita ba kokuwa aurar da ita dinne baku tashi ba?" Kawu Jibo ne ya qarasa dora masa zancen da cewa "Kokuma Garba dinne bazasu iya bawa Yar gwal din ba kuma ba" Da mamaki kawu isiya ya kalli Dad yace "Aa wane su su fada hakan tinda a yanzu babu binda akafi karfin Garba dashi tinda shine yake da abinda basada shi a yanzu" Daqyar Ammar yaji bugun zuciyarsa na dawowa daidai ya juya gefen Garba zai kallesa ya fasa sbd zuciyarsa zata iya bugawa kokuma zai iya shaqesa ya rabasa da duniya gabaki daya dan haka su kawun ya kalla yana kokarin dedeta numfashinsa yace "Kawu kwata kwata fadar auren ne ma a tsakaninsu tamkar mugun sabo me zunubi ne sbd ko mun rasa komai a duniya Jannah tana nan a matsayinta na na sarauniyar Zaadens kuma darajarta ta wuce rayukanmu duka, Duka wannan gwagwarmayar da aikin da muke nema sbd ita da Ummah ne kadai, Duka abinda zamu nema mu samu harma mike son sake gina kanmu sbd mu basu rayuwar jin dadi d kwanciyar hankali ne kawai bawai munayi ne dan kanmu ba, Hakama Jannah tamkar matar aure ce sbd ni Ammar Zad nine mijinta dan haka sunan matata ma ya fita a jerin hada sunanta da sunan wasu" Maheer da Dad dake cewa yayi shiru baiyiba saida yakar karshe jikinsu mutuwa yayi da jin haryanxu Ammar Yana kan bakarsa ta auren Jannah wanda a yanzu kam zasu iya fuskantar komai dan aura masa ita ta yanda zasu rayu a guri daya dukkaninsu a duk inda rayuwa zata kaisu suna tare. Afusace kawu isiya yace "Dzad kana kallan danka Yana mana rashin kunya Yana nuna mana kunfi karfin hada zuria damu ko? Waton Kun rayu a cikin arzikinmu idanuwanku sun bude yanzu kunada maganganun fada, Ita Jannah din Banda farar fata da turancin banza sai sanyin jiki mara amfani kullum mace kamar amaryar Aljanu itace zaace tafi karfin auren danmu? Maganar ta sosa zuciyar Dad da duka Zaadens din sosai sbd har abada Jannah a zuciyar Dad babu wani abu daya kaita daraja a gurinsa kaf kuwa a duniyarsa wanda yasan hakan shine babbar jarabawarsa sbd ko a yanzu da baida komai idan ya kalli Allah bai rabasa da abinda yafi so a duniyarsa fiyeda komaiba saiyaji shi baima shiga jarabawar komaiba, Sai kuma Ummah a yanzu da haka kawai yake jinta itama a tsakiyar ransa saima yanajin kamar auren kuruciya ne yayi sbd a baya dukiya da daula tareda yawan yawon kasashe dayake bai samu time sosai ya bawa Mimi ba dukda irin son da itama yake mata me karfi Musamman da ciwon Jannah ya bayyana suka fara gwagwarmayar neman lafiyarta gabaki daya bai sake samun nutsuwan rayuwa data sukunin zama da Mimin ba yanda ya kamata har saida Jannah ta samu zuciyarsa Ummitah Limba, dan haka a yanzu da Ummah take rayuwar aure dashi tamkar yarinya karama sbd yanayinta yasaka rana tsaka Allah ya sakata a tsakiyar zuciyarsa itama dan haka a rayuwa yanzu bayan Jannah Ummah ce mutum ta biyu da zai jure komai munin kaddara akansu sbd haka kuma bazai iya daukan kowane cin mutunci akansu ba. Kawu Jibo bazai iya doguwar hayaniya ba sbd baqin ciki da bacon rai daya gama rufesa yace "Kai isiya kanada karfin batawa ne akan wannan lamarin ne ai amma ga abu a bayyane kai tsaye idan bazaa bawa Garba auren Jannah ba a bamu kudinmu a yanzu a take idan yaso su aura mata sarkin larabawa mugani dan babu ubanda talauci baya sakawa ciwon hauka tinda ai suna da ma me haukar ai" Miqewa tsaye Dad yayi batareda yace komaiba ya juya yabar gurin sbd yanda zuciyarsa tayi mugun daukan zafi hakama bayajin yanada energy din batawa gurin magana dasu kawun sbd kwata kwata yaji ya tsani cigaba da zama da iyalinsa a cikinsu. Maheer ne ya kallesu tareda tattaro gabaki daya kudin dayake jikinsa ya ajiye gabansu ya bude baki cikin danne daci da baqin cikin dayake ransa yace "Sauran kudinku din inshallah bazaa a kwanaki biyu zamu hada muku" Kawu Jibo ne ya rufe ido yace "Wlh tallahi kwandala kai ko sisi idan babu a kudina ni bazan karba ba" Kawu isiya kuwa daukan kudin yayi ya kirga a nasa dubu Tara ne babu dan haka ya dunqule kudin ya saka aljihunsa yana cewa "Na biyo dubu tara kuma nima wlh kwana biyu na bayar a hadomim dubuta Tara cif a ban idan ba hakan ba har birnin tarayyar zan samu mutum ba abinda ya damen" Maheer bai iya cewa komaiba ya juya yabi bayan su Dad da suka wuce. Koda Dad ya shiga gidan kai tsaye Jannah da Ummah dake zaune suna nade kayansu na wanki da Maheer ya wanke musu ya kalla fuskokinsu cikeda kwanciyar hankali da farin cikin kasancewa tareda ahalinsu. Ajiyan zuciya ya sauke me zafi Yana rintse idanuwansa yana rokon Allah yayi masa arzikinda zai dawwamanar da farin ciki da kwanciyar hankali a wainnan fuskoki da zuciyar tasu. Jannah ce tafara dagowa da fararen idanuwanta ta kalli Dad din kafin ta kalli Ammar daya shige dakinsu Yana dafe da kirjinsa dake masa wani irin nauyi sbd ambatar auren Jannah din kadai ya dawo masa da tinanin da ko a lahira yana fatar kada Allah ya hadasa da LIMBA, LIMBA shine sunan da har abada harya bar duniy baya fatan ya sake ji bare tinawa, Yana kullum yanda yake rokon Allah kada ya sake hadasu da ko me sunan AZIZ bare Limba baya rokon Allah yayi musu mafita kamar hakan, Bazai iya sake rasa Jannah ba akowane hali dan hakama kawai a yanzu yake jin zuciyarsa ta bushe qamas gwara yaje aikin security din suje inda zasuyi rayuwa a natse ba barazana ko gori bare kauyanci da dabbancin da akeson kawo masa wai jannarsa da auren wani. Tasowa Jannah tayi ta nufo Dad dinta ta kama hannunsa ahankali cikin kulawa tace "Dad,akwai damuwa ne? Kallanta yayi ahankali tareda sake damke hannunta ahankali cikin nasa yana jin kamar ya maidata cikinsa ta dena fuskantar kowace irin matsala, Wai yau Princess dinsa ce a cikin wannan rayuwar bayan wani qaton banza ya mayar masa ita bazawara. Rufe idanuwansa yayi ya bude yanajin radadin tinawa da Wanda ya maidata bazawarar kirjinsa na nauyin da haryanzu bai manta yanda azabarsa take ba sbd a rubuce a kaddarance AZIZ LIMBA shine kaddarar ZAADENS da har abadan abada komai nisa da yawan da zuriar Zaadens zasuyi bazasu manta ko goge wannan tarihin daya riga ya kafu ba. Ahankali Dad din ya sake sauke idanuwansa da sukai sanyi akan fuskan Jannah Wanda fuskanta take bayyanarda a kowane hali zata iya rayuwa indai dasu ne duk da akwai ciwo da kunci me zurfin gaske a zuciyarta datake rufewa zata kuma cigaba da rufesa ta ringa hadiye quncin da radadin ita kamar yanda takeyi duk tsawon wannan lokacin batareda ta taba barin ansan asalin menene ciwon dayake cintaba a yanzu harya fara taba lafiyar zuciyartaba. Cikin kunyar yarsa daya kasa bawa rayuwar data kamace ta yakega ya sake kalleta cikin sanyi ya bude baki yace "Jannah kiyi hakuri na gaza a matsayina na uba.... Rungumesa tayi ahankali tana hanasa karasa maganar sbd itace ta kasa a matsayinta na 'ya sbd itace ta bude musu kofar duk wannan abinda yake faruwa dasu wanda kuma haryanzu take cikin mummunan kaddarar data kasa fizguwa daga zuciyarta dan haka itace take jin ta kasamtowa Yar halak ga iyaye da yan uwanta. Dad sake mutuwa jikinsa yaci gaba da cewa "Kome zai daidaita inshallah amma ayanzu muna buqtaan barin nan zuwa wani gurin wanda zamuyi aiki a karkashin wasu Wanda ina jin nauyi da kunyarki akan hakan Jan" Girgiza kai tayi ahankali tana dagowa ta kallesa idanuwanta na cikowa da hawaye tace "Dad Jannah ta dade da karban rayuwar da duk taxo gabanta matiqar bata sabon Allah bace, Nayi aiki a karkashin wasu, Nayi aikin gidan abinci nida Ummah, Munyi aikin wanke wanke sbd mu tsayu da kafafunmu da tsira da mutuncinmu harmu samu haduwa daku dan qarasa rayuwa cikin amince dan haka Dad indai ina tareda ku babu aiki da wahalar da bazan iya jurewa ba, Dad duk inda zaku tafi zamu iya jure koman wuya dan rayuwa tareda ku nida Ummah dan haka Dad har abada ka sani baka taba kasawaba a matsayin ubana ba, Babu uba irinka a rayuwata kaine uban dayafi kowane uba a duniya, You are my one and only hero And you'll forever be,I love you Dad." Rungumeta yayi Yana jin dukkanin kuncinsa na yayewa karfin gwiwa da zuciyar daya rasa suna dawo masa yanajin zai iya aikin dayafi security qanqanci sbd Jannarsa tinda tana tareda shi. Hannu ya miqawa Ummah dake zaune tana kallansu hakanan jikinta na sanyi itama cikeda kauna yace mata "Come" Batasan me yace ba duk da dukansu suna kokarin mata turanci sbd yawanci idan suna tare turancin sukafi wa juna dan haka ta taso ahankali cikin farin ciki ta kama hannun daya Mika mata ya janyota ya hada da Jannah din ya rungumesu Yana sake samun nutsuwan zuciyarsa datake ciki da daci da qunci. Ammar ne ya shiga dakinsu Jannah din ya hada musu kayansu itada Ummah guri daya Yana kokarin rufe jakar kayan idanuwansa suka sauka akan rigar data sakasa dakatawa Yana zuba idanuwansa akanta sbd rigar Maza ce hakama mazan se wanda yakeda duniya a hannunsa sbd designer ce ta asalin Balmain. Hannunsa daya dan fara rawa kadan yakai akan rigar zuciyarsa na nauyi ya janyota ahankali daga qasan kayanta tin bai qarasa bude rigar ba qamshin daya doki hancinsa daga cikin rigar ne ya sakasa sakin rigar da sauri hannuwansa na wata irin rawa numfashinsa na sarkewa sbd sbd asalin qamshin Jannah ne na baya a jikin hade dana AY LIMBA Wanda shima bazai taba mantasa ba koda zai mutu ya dawo sbd qamshi ne daya zama gubar numfashin rayuwarsa gabaki daya. Bugun zuciyarsa tsananta yayi tareda wani irin sarawan kai da rawar hannuwa Wanda yake nuni da ciwonsa daya kwanta fiyeda shekara Yana neman tashi tinda ba cikakkiyar lafiya ya samu ba daman. Takarda ce idanuwansa suka hango masa a cikin rigar a boye Wanda ma envelope ne kalar milk da rubutun golden mw dubu daga can qasa Wanda kai tsaye yasan envelope din LIMBAs ne sbd kaf kamfaninsa haka rubutun yake milk envelope ko paper da golden a jiki uLIMBAS Wanda duk duniya babu wanda yasan me u din farkon take nufi bayan Sayd d mamansa sai yanzu ne duniya tasan Ummitah take nufi. Nauyi kirjinsa yayi masa sosai yanason kai hannu ya dauki envelope din yaga abinda yake ciki sedai kuma yanda Kansa ke neman juyewa da bugawa tsabar wani irin kishin dayake jin kamar zai kashe basu bari ya iya motsawaba se rawa hannuwansa keyi har kafafunsa... Jin qamshin LIMBA na gauraye dakin take yaji Yana suffocating da rarrafe ya isa kofa baya gani sosai ya fado tsakar gidan Yana Jan numfashinsa dayake neman daukewa. #MAMUH PLS AYI MUN AFUWA BAN NUTSU BANE WLH HARYANXU AMMA INSHALLAH DAGA YANXU POSTING YA KOMA DAIDAI DA YARDAR ALLAH. ZAFAFA BIYAR KALBIM 500 Mamuhgee KIRJIN ME HANKALI 500 Miss Xoxo ADUNIYATA 500 Huguma AJIYA A DUHU 500 Billyn Abdul 09033181070 09032345899*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 6 Babu wanda ya lura da halin dayake ciki sbd shi Kansa ya hana a gane din kokarin boye halinda yake cikin yakeyi sbd barin ciwonsa ya tashi a wannan halinda suke ciki na rashin mafita kamar qara jefasu cikin masifane yakeyi, Sedai kuma a dayan bangaren tsoro da tashin hankali me tsanani ne ya shigesa na ganin Jannah na tareda abinda ya shafi LIMBA Wanda Kansa da tinaninsa sun kasa tinano masa me hakan ke nufi. Maheer ne ya shigo Yana sake kallan Jannah da Ummah dake jikin Dad cikeda kulawa ya musu bayanin zasu sauya gurin zama ne sbd rayuwa na cikeda qalubale Yana son duk abinda zasu fuskanta suyi hkr komai zai wuce hakama kome rayuwa taxo musu dashi zasu taru su fuskanceta gabaki dayansu sbd sunada junansu kamar yanda asalinsu Allah ya halicce su da kaunar junansu fiyeda komai. Jannah gyada masa kai tayi tana janyewa daga jikin Dad ta koma jikinsa tana sake jin kaunarsa kewan Saleem Zad na saka idanuwanta cikowa da hawaye masu tsananin ciwo da zafin da har abada bazata iya yafewa LIMBA ba idan har zuciyar Saleem bata kirjinsa tana bugawa. Dad ma hakanan yaji kewan Saleem din ta rufesa yana fatan Allah yasa yana cikin rahama da hasken kabari. Jannah ce ta wuce ciki lokacin tini Ammar ya rarrafa ya shige dakinsu shida Maheer yana kokarin dawo da kansa daidai. Maheer ne ya shigo shima sedai lokacin Ammar din ya dawo daidai ya miqe yana sake hada sauran kayansu. Jannah kuwa dukda taga kayansu a yamutse batai tinanin komaiba ta qarasa hada musu kayansu kafin ta fito ganin Ummah na gurin Dad har lokacin saita wuce can kuryar gidan gurin jamaar gidan dasuke shirinsu sosai su babu damuwar komai a tsakaninsu. Acan cikin gida Jannah ta sanar dasu tafiya zasuyi amma bawai kwata kwata ba aiki ne suka samu dukkaninsu zasu tafi. Damuwar sabo da sukai sosai da Jannah da Ummah da kuma yanda suke qaruwa sosai da Jannah akan abubuwa da yawa datake koya musu Musamman na tsaftace jiki dama tarbiya ya sake sakasu jin ciwon rabuwa da ita. Fatma kuwa kusan tafi kowa shiga damuwa da tashin hankalin rabuwa da jannah sbd gabaki daya rayuwarta ta sauya sbd Jannah gashi tinda ta taso haka take ba qawaye ba sakewa harta auren qananun shekarun da akai mata ta fito ta dawo gida sai xuwan Jannah ne ya kawo walwala da sanin ciwon kai da zama mace a rayuwarta Wanda a yanzu ta zama macen da kusan yanda akeson Jannah hkaa ake sonta sbd daman itama tanada hasken asalin Fulani da jiki me kyau dan haryanxu data dade gida batai wani aurenba shekarunsu daidai da Jannah gashi duk da basu taba zaunawa sukai fira ko maganar aurensu da kowanne ya fito a cikinsa ba dukansu sun karanto boyayyan qunci da rufaffiyar damuwa a auren bayan. Dan hakanne ma takejin shakuwa da nutsuwan datake samu da rayuwa a karkashin Jannah zata iya binta koina. Se washe gari ne tafiyarsu sbd motocin fita daga kauyen tinda sassafe suke wucewa dan haka dole sai washe gari zasu wuce. Dad bayason rabuwar damuwa dasu kawun dan haka da dare acan cikinsu yayi sallar magrib da ishai ya nutsu ya sake fahimtar dasu komai gameda rayuwarsa da iyalinsa da yanda rayuwarsu ta sauya ya dora da godiya sosai tareda basu hakuri tin daga cikin ransa ya kuma samu sun fahimcesa sun kuma sauko sbd kusan suma haka suke tsananin kaunar junansu su ukun duk da su dukan sunada tsananin son kudi amma kuma sam basa barin kudin na hadasu sbd basa iya barin komai ya shiga kaunar da sukewa junansu dan haka sun fahimcesa yanda ya kamata tinda kusan kaunar juna duk tsanani duk wuya basa taba iya son wani fiyeda nasu Kenan abin a zuriarsu yake. Godia Dad ya sake musu sosai akan halacci da kaunar da sukai musu Musamman akan Jannah da suka riqe cikeda Amana da kauna da kulawa tsawon shekara Guda da basa nan da gurin zaman da suka basu. Ammar da Maheer ya kira ya saka suma suka basu hakuri tareda godia Su kawun suka yafe musu harma Garba da Ammar yaji ya tsana take sbd ya furta Yana son Jannah saida ya danne zuciyarsa yai masa godia sbd shine ya zama wanda ya tsaya masa ya basa kariya da kulawa harya iya rayuwa me tsayi a kauyen sbd badan Garba din ba da tini ya mutu da tsoro da tashin hankalin abubuwa da dama na kauyen. Jannah ma taxo tayi godia cikeda girmamawa da kaunar datakewa su kawun sbd ita a gurinta sune bangon daya bata majingina a lokacinda batada sauran hope So su modibbo sune mutanen da har abada bazata ciresu a wainda suka sake kafa sunan Zaadens dasuba. Su kansu su modibbo Jannah itace sukafi kauna fiyeda shi Kansa Dad a cikin Zaadens sbd tafi kowannensu shiga rai da sanyin hali dan haka su kawu kudi suka ciro tareda galan biyu na madarar shanu me kyau suka bata kyauta tareda saka mata albarka suna cewa har abada ita din tasu ce ko basu taho ziyara sbd kowaba zasu ringa zuwa sbd ita Musamman idan ta samu mijin aure. Murmushi tayi zuciyarta na cika da kewansu da jin kaunar da suke mata har cikin ranta. Dad tareda su modibbo yaci abincin Daren ranar shima Ammar fita yayi da Garba zuwa ganin sauran abokan garban da sukaita dawainiya dashi yai musu godia yanajin sabon da sukai Yana taba zuciyarsa sbd sun kula dashi da zuciya daya batareda sun damu da basu taba saninsaba sunyi hidima dashi dan har wani kauye suke zuwa dashi me nisa akan jaki ko Keke sbd yasha ruwan famfo me kyau da sukaga baya wani iya shan ruwansu sosai. Ayau ya sake jin ciwo da radadin mummunan talaucin dayake ciki sbd yaso yayi musu kyautar da zata sauya rayuwarsu gabaki daya, Da a baya ne agogonsa daya kadai idan ya basu suka siyar sungama tsiya da xaman kyau bare idan ya dora hannunsa akan cheque ko Dollars idan zai basu baisan iya adadin dama zai iya basu ba sbd rama alkhairinsu gareshi amma duk da hakan ya musu alkawarin duk yanda rayuwa tayi dashi bazai manta dasu ba zasu sake dawowa garesu. A cikin Daren su modibbo basu rabu da Dad ba sai dare sosai bayan sun yanke shawarar da Garba da Fatma zaa tafi aikin sbd duk aikin wahala ko karfin da basu saba dashi ba su garban suyi Wanda Jannah yafi karfinta kuma Fatma tayi. Girgiza kai Dad yayi yace "Indai zaa tafi dasu to zasuyi nasu aikin ne duka mu karbi halak din mu Muma zamuyi namu aikin da karfin da muke dashi muci halak dinmu" Da wannan shawarar aka kwana idan Allah yasa an dauki su Fatman a cikinsu Zaadens din shikenan suma sun samu Tara dukiyar da iyayensu zasu dangwali arziki. A cikin Daren garba ya sake komawa yayi sabon bankwana da abokansa hakama shi da Fatma suka hau shiri. Washe gari asubar fari dukkanin jamaar gidan suka tashi bayan sallar asuba babu Wanda ya sake komawa bacci. Sabuwar madara aka dumama musu dukansu suka sha kafin suka fito ana jimamin rabuwa da juna suka hau mashin mashin aka wuce hadda su kawu da suka rakasu har kauyen da ake shiga mota suka wuce. Hadda modibbo aka tafi sbd shine zai rakasu yaga har inda suke kuma ya kaisu gurin Alh Siddeq da Zai gabatar dasu ga kamfanin. Shiru kowa yayi a tafiyar sbd kowa a yanzu jikinsa yayi sanyi sbd basusan rayuwar da zasu tararba kuma Wadda basusan wace iri bace datake saka zuciyoyinsu wani irin rashin sukuni da tsoro harma da fargaba. Wuni Guda suna tafiya kafin suka iso a gajiye. Kai tsaye gidan da dakinsu yake inda suke sauka suka nufa. Kayansu suka ajiye suka fice sallah aka bar su Jannah a daki suma sukai sallolin dake kansu suka zauna suna kallan dakin shiru babu me magana. Bread da kosai da shinkafa da wake Maheer yazo ya basu da ruwan pure water tareda maganin mosquito da ashana yace su rufe dakin dakyau idan zasu kwanta sukace to. Abincin sukaci suka koshi Jannah tasha madaran shanu suka kwanta tareda rufe dakin dakyau. Su Dad kuwa a masallaci suka kwana su dukansu saida sassafe suka dawo dakin suka karya gabaki dayansu a tare kafin kowa ya shirya suka fice zuwa office din Alh Siddeq din Wanda tin jiya suka sanar dashi zuwansu. Koda suka isa shima kai tsaye su yake jira dan haka a bus din office aka daukesu zuwa wani lafiyayyan kamfanin da ya saka hankalin modibbo da Garba tashi harma da Fatma, Su kuwa su Dad ganin tsarin kamfanin tin anan sukasan duk Wanda zaa kaisu gidansa da gasken tsayayyen Kansa ne tinda a gidansa baa wani jin hausa ace masu aiki ma sai masu degree da Masters akeso. Gurin jira aka kaisu suka zauna Alh Siddeq kawai ya wuce ciki. Bai wani jima ba dayake ya riga ya shigar da sunayensu d matakin karatunsu ya fito aka fara shiga dasu daya bayan daya dan interview. Dad aka fara yiwa Wanda iliminsa kadai ya kashe baqon da aka dauko daga Lagos da tantance maaikatan kamfanin na daukan masu aiki ga manyan qasa kawai da Wanda kudinsa yakai. Baa qasar yake ba tsawon 2years shiyasa bai wani San labarin Zaadens ba da abinda yafaru dasu dan haka take Yana yiwa Dad da Maheer da Ammar da Jannah ya saka hannu ya daukesu duka familyn batareda ma yayiwa garba da Fatma da Alh Siddeq ya tayasu rufa rufa aka shigar da sunayensu tareda approving na daukansu aka ce gobe zasu tattaro su dawo inda aka tanadar musu na zaa koya musu aiki na sati biyu kafin a miqa su 4&4 MANSION. suna dawowa gida shiri sukai washe gari tinda safe suka isa kamfani aka daukesu da mota aka kaisu wani lafiyayyan gida me tsari da jin dadi daidai gwargwado kowa aka basa dakinsa Banda Ummah da aka baro gida tareda modibbo da wata da zasu barwa dakin idan sun tashi ta ringa kulawa da Ummah kafin su fito. Da farko tsoro fatma ta ringa ji Jannah na taimaka mata hakama Garba dole Ammar ne ya ringa wayar masa da kai. A cikin sati biyu an sauya musu suturar sakawa sbd bazasu da tsumma ba mansion din kamar yanda akace, An koyar dasu ayyuka da dama hakama su Dad an koyar dasu nasu suna cika sati biyu cif harsun fara canjawa sbd sauyin guri me kyau aka daukoso zuwa mansion sedai saida aka biya dasu aka dauko Ummah Wadda Dad ya riga ya shigar da sunan matarsa ankuma bSa damar shiga da ita sbd idan aka rasasu bazaa taba samun candidates kamarsuba da iliminsu yakai. 4&4 MANSION shine sunan da suka gani baro baro a rubuce jikin qaton mansion dinda yaci uban nasu a lokacinda suna Zaadens dinsu. Wani irin tsoro ne ya rufe Garba da Fatma Musamman ganin wasu irin samudawan securities na jamian tsoro zagaye da gate din. Jannah kuwa 4&4 din ta zubawa ido ranar daurin aurenta n dawo mata sbd 4th April wato 4 ga watan 4 shine date da bazata taba mantawa ba rayuwarta. Dauke idanuwanta tayi daga kan sunan tana lumshe idanuwanta tareda hadiye radadin daya tasowa zuciyarta sbd radadine datai alkawarin hadiyewa tabinne abinda yake kawosa har abada. Ammar ma kalmomin ne suka tsaya suka soki zuciyarsa sbd sune numbers da bazai taba mantawaba. Bude musu mahaukacin gate din akwai bayan angama duba takardun da aka kawusu dasu daga kamfanin. Gate na biyu aka isa dasu Wanda daga shi suna shiga to shikenan sun shiga ba fita saida izini ko babban dalili. Suna gani aka rufe gate na biyu rufe sunajin jikinsu na mutuwa sbd ta tabbata daga yanzu su Yan aiki ne dake karkashin me gidan nan da iyalansa. #MAMUH #BEST LOVE #HOT LOVE #HOT ROMANCE #AY LIMBA #ZAADENS #CRAXYLOVE ZAFAFA BIYAR KALBIM 500 Mamuhgee KIRJIN ME HANKALI 500 Miss Xoxo ADUNIYATA 500 Huguma AJIYA A DUHU 500 Billyn Abdul 09033181070 09032345899 *_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 7 Wata sabuwar duniyar da suka manta yanda take ne suka samu kansu ayau cikinta Wadda koda sun farfado basu taba saka ran zasu shigo cikinta ba a shekarun kusa kusa ba sbd gabaki daya 4&4 mansion turai ce kawai zasuce me zaman kanta a Nigeria dan kuwa tinda suka shigo gate din farko suka San sun shigo wata duniyar ce kawai ana rufe second gate kuma sukasan sun bar qasarsu a yanzu duniyar Familyn 4&4 suke ciki tsundum wadda babu komai a cikinta tukuna sai daular duniya da wata irin shiru da nutsuwa tareda kwanciyar hankali me sanyi da tsafta da suka ji suna samu. Garba da Fatma da tinda Allah ya halicce su basu taba gani ko jin labarin irin wannan gidan ba da kusan komai nasa kashe musu ido yake hankalinsu mummunan tashi yayi sedai tsoron securities dake zagaye da gidan da bindigogi ya sakasu hadiye tsoronsa a cikinsu Wanda hakan ya ringa juya musu ciki. Jannah da jikinta har lokacin yake a mace da sunan mansion din daya tinatar da ita rana mafi girma da muni rayuwarta itama hadiye radadin zuciyarta tayi tana jin wani irin ciwo a zuciya da kirjinta. Ammar da bayan Jannah shi kadai ne ya riqe date din aurenta da LIMBA fes a cikin Kansa sbd shima bayan ranar rasuwar mahaifiyarsa ranar itace rana mafi muni da girman da bazai taba mantawaba a rayuwarsa sbd a wannan date dinne Jannah ta auri waninsa wanda a ranar zuciyarsa ta mutu a kirjinsa mutuwar da har yau bata farfado ba har sai ranar daya auri Jannah ta zama mallakinsa sbd baisan wane irin girman so yakewa Jannah Zad ba. Dad da Maheer kuwa ajiyan zuciya suka sauke atare cikeda samun nutsuwan zuciya da ruhi sbd sunzo inda zasuyi aiki da karfi da lafiyarsu sbd Jannah da Ummah su samu rayuwar jin dadi da kwanciyar hankali sbd anan tsaro da kariyar da Jannah da Ummah zasu samu ko a nasu mansion dinne iyakacinsa kenan sbd ko qara da hayaniyar waje ko kadan baka jiyowa duk da wata irin anguwa ce da kusan tsaro da tsari tareda rashin hayaniyarta zai tabbatar maka da sai Wanda yakai iya kaiwa yake zaune a cikinta. Hannun Ummah dayake hannun Dad ya sake riqeta da kyau Yana kallanta cikin kulawa zaiyi magana Chief ta maaikatan gidan ta fito babbar mace da ita Amma ba sosai ba hakama da gani batada sakin fuska ko sakewa ta qaraso tana kallansu daya bayan daya ta tsayar da idanuwanta akan Jannah Wadda take tinanin kamar ta taba ganinta sedai kuma ta kasa tinano inane dan haka ta gyara tsayuwa tareda bude baki ta amsa gaisuwarsu ta ciro wayarta daga aljihun kayan jikinta ta bude sakon da tin jiya aka turo mata na ayyukan da aka riga aka rabawa kowannensu tana sake karantawa tana fadawa kowa gurin aikinsa tana rakasu gurin daya bayan daya har aka kammala kafin ta sake kallansu tace "Familyn gidan gabaki daya basa qasar amma suna gap da dawowa dan haka kafin dawowansu kuyi iya kokarin tabbatarda Kun sabu da aikinku babu matsalar komai sbd kwata kwata a tsarin ahalin gidan basason matsala ko hayaniyar matsalar, Akwai me gidan kwata kwata Wanda bama lallai zaku taba ganinsa ba so ba amfanin ku sansa sbd baya lokacin kowa a duniya idan Yana gida bayan na 'yarsa Guda daya tak Wadda itace kusan zuciyar gidan sai ku kiyaye, Sai mahaifiyarsa da qaninsa sai kuma matar da zai aura inshallah itama kuna buqatan kiyayewa sosai sbd kwata kwata bata son kuskure koman qanqantarsa hakama kusan itace take juya iko a kaf maaikatan gidan sai kuma Yar uwar mahaifiyar matarsa wadda itace tamkar uwa kokuma ace yaya ga 'yarsa dan haka ina sake fada muku da murya me kauri akan ku kula sosai kusan abinda ya kawoku, Baa fita koina 24/7 kuna cikin 4&4 hakama duk me magana ko wani abin daban ya dameni da zancen. Tafiya tayi suka bita zuwa can bayan mansion din Wanda acan akai bangaren masu aiki anyi tazara tsakaninsu da bangaren masu gidan hakama bangaren masu aikin me girma da tsari sosai wanda shi kansa bangaren masu aikin kamar qaton gidan wani me kudin sosai sbd hatta ac dasu fridge akwai da lafiyayyun dakuna da gadaje da beddings da komai me tsari da daula. Ajiyan zuciya Ammar ya ringa jerowa Yana hamdala a cikin ransa sbd Allah ya kaddari ya dawo cikin rayuwar jin dadin dasuka rasa hakama a yanzu zai samu nutsuwa da kwanciyar hankalin aikin wahalar ma kowane irine. Bangaren maza daban hakama na mata amma akwai kofar baya data hadesu dan haka hankalinsu ya sake kwanciya hakama gurin cin abincinsu daya dan haka sai ya zamana kamar palo ne da dakuna tamkar dai sun kama selfcon. Dakin Jannah da Fatma da Ummah daya da gadajen kwanciyar mutum daddaya Guda uku sai kowa nasa daban sai rug carpet me tsananin laushi da kyau da haske sai mirror da AC da wardrobe itama kowa tasa daban da toilet dinsu a cikin dakin dashima yake irin na masu hali sosai. Suma dakin su Maheer hakanne sedai su gado uku ne dan haka aka bawa Dad daki daban shi kadai shima komai aciki dan haka dukkaninsu suka samu nutsuwar da suka dade basu samu ba daga nan Madam Sisi ta juya tabarsu zuwa nata dakin dayake daga baya babban daki ne ita kadai dayafi nasu duka tsari. Kayansu suka ajiye kowannensu ya zauna Yana sauke numfashi kafin Jannah ta kama hannun Ummah zuwa toilet ta nuna mata yanda zatai amfani da komai kafin ta barota tayi abinda zatai tayo alwala ta fito. Fatma ce ta shiga bayan fitowan Umman itama Jannah ta sa fahimtar da ita komai tayo alwala ta fito kafin Jannah din ta shiga karshe. Sallah sukai dukkaninsu suna idarwa wayar dake dakin ta hau ringing Jannah ta miqe ahankali ta isa ta miqa hannu ta dauka a natse tace "Yes ma'am?" Madam Sisi ce kai tsaye tace su fito su tafi kitchen. Cikin sanyi da nutsuwa Jannah din tace "ok" Ajiye wayar tayi jikinta na mutuwa dan batasan ta yanda zasu ringa aiki a karkashin mutanen da batasan yanda zasu ringa treating nata da familynta ba. Gurin Dad Jannah takai Ummah har dakinsa kafin ita da Fatma suka wuce zuwa lafiyayyan kitchen din da acan ne zasu ringa aiki kafin masu gidan su dawo su koma aiki acan na cikin mansion din na masu gidan. Koda suka isa akwai wata me aikin da suka gani dazu tanata aikin abinci dan haka kai tsaye suka saka hannu tana sake musu bayanin aikin suna yi. Duk da aikin gas ne kuma a tsararren kitchen amma sbd abincin mutane da yawa ne hakanan sukaji sun aikatu sbd ana gama na rana aka Dora na dare ba bata lokaci kuma lafiyayyan abinci akeyi Wanda yake cikeda lafiyayyun kayan abinci. Sai bayan ishai suka baro kitchen din sbd duka kayan abincin da akai aiki dasu saida aka wanke aka maida kitchen din kamar baayi aikin komaiba. Jannah bata iya cin abincinta na dareba sbd cikinta daya cunkushe da yanayin kamshin abincin da kuma na rana da bai gama narke mata ba datake ji. Suna isowa daki wanka tayi da sabulun dove da shine aka raba musu kowa anbasa set na kayan wanka da sabulu isashen da zai karshen wata hakama toothbrushes da toothpaste masu kyau da tsada duka an raba musu da body oils masu kyau da body sprays da qarin kaya kala bibbiyu sbd baa bari kazo da wasu tarkacen kaya. Tana fitowa wankan sallah tayi ko Mai bata iya Shafawaba ta zame ta kwanta. Ummah dataga yanda gajiya take bayyane qarara a tattare da ita zaunawa tayi kusa da ita tana cewa "Ummijan kin gaji ko? Gyada kai Jannah tayi tana matsowa ta kwanta jikin Umman tana cewa "Ummah koina ciwo yake mun" Mai Umman ta miqa hannu ta dauko tana budewa tace "Gobe zan tayaki sbd kada ki gaji irin haka, Banason kina gajiya ke kadai kinji" Man ta fara Shafa mata a kafafu tana Danna mata kafafun ahankali cikeda kulawa. Lumshe idanuwa Jannah tayi tana jin dadin yanda Umman ke mata tausan tace "Ummahna bazaki iyaba kuma nima banason kiyi aikin ki gaji irin hakan ki bari duk ranar dana gaji zance ki tayani kinji" Shiru Umman tayi sbd bata yadda da hakan ba. Fatma ma wanka tayi Tai sallah Amma sanin batada me bata irin wannan kulawan ya saka tana gama sallah ta hau gadonta ta kwanta take baccin samun lafiyayyar katifa da AC ya dauketa hadda wani irin gurnanin bacci kamar ba maceba. Jannah ma a jikin Umman tayi bacci hakama itama Umman data kasa tadata a gurin bacci ya dauketa se dare sosai Jannah na farkowa ta tashi ta tada Umman suka hau gado ta rufe Umman kafin ta koma nata gadon ta kwanta take bacci me nauyi ya sake dauketa. Washe gari Ammar da wuri ya tashi yayi sallah ya ringa yiwa Allah godia sbd rabonsa da baccin nutsuwa da kwanciyar hankali irin na yau tin ranar da AZIZ LIMBA ya bayyana rayuwarsu dan haka yau da wani irin nutsuwa da sanyin zuciya ya tashi ya kwana a cikin lafiyayyan guri da AC da bargo me kyau yayi wanka da ruwa me tsafta da dumi a cikin toilet mafi nutsuwa hakama da soap me kyau duk da kwata kwata ko kusa bai kai Wanda yake wanka dashi a baya ba sbd sabulun wankansa a baya kadai zai ciyar da wasu da yawa Amma dai a yanda rayuwa tayi dasu yanzu wannan dinma ai babban cigabansu ne wanka dashi dan haka wankan tsafta yayi yai brush da lallausan brush yana sake godewa Allah kafin ya fito aikinsa. Kusan hakanne ya faru da kowannensu dan kuwa sunyi tashin nutsuwa yau kowa fuskansa bayyane da kwanciyar hankali suka fito ayyukansu. Dad da Maheer ne securities din second gate dan haka uniform dinsu suka saka suka isa bakin aiki. Garba kuma wankin bangunan gidan dana motoci da sharan harabar gidan tin daga first gate har second shakuwa Ammar duk wata flower da grass dayake gidan shine me kulawa dasu tareda harkar ruwa shima tin daga gate din farko harna biyun. Breakfast aka kaiwa kowa wanda su Jannah ne sukai aikin Fatma ce tayi kaiwa kowa harfa securities na can babban gate. Ummah baya yadda ba saida ta biyosu kitchen dan haka aikin yankan su albasa da bude Maggi ne kawai suke bata. A kitchen suka wuni se yamma suka kammala komai aka kaiwa kowa nasa sukai wanka da sallah suka zauna hutawa. Da dare gabaki dayansu sukaci abinci a tare a palon dayake nasu hankali kwance suna firarsu kowa na fadar yanda yafara ji akan aikinsa suna dariyan juna sbd sun ringa sun karbi wannan sabuwar rayuwar kuma. #MAMUH #LOVE #4&4BEST LOVE #AY LIMBA #HOT LOVE #BOSS GOING CRAZY FOR....... #JANNAH ZAD #FALAQ LIMBA #ZAADENS ZAFAFA BIYAR KALBIM 500 Mamuhgee KIRJIN ME HANKALI 500 Miss Xoxo ADUNIYATA 500 Huguma AJIYA A DUHU 500 Billyn Abdul 09033181070 09032345899*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 7 Wata sabuwar duniyar da suka manta yanda take ne suka samu kansu ayau cikinta Wadda koda sun farfado basu taba saka ran zasu shigo cikinta ba a shekarun kusa kusa ba sbd gabaki daya 4&4 mansion turai ce kawai zasuce me zaman kanta a Nigeria dan kuwa tinda suka shigo gate din farko suka San sun shigo wata duniyar ce kawai ana rufe second gate kuma sukasan sun bar qasarsu a yanzu duniyar Familyn 4&4 suke ciki tsundum wadda babu komai a cikinta tukuna sai daular duniya da wata irin shiru da nutsuwa tareda kwanciyar hankali me sanyi da tsafta da suka ji suna samu. Garba da Fatma da tinda Allah ya halicce su basu taba gani ko jin labarin irin wannan gidan ba da kusan komai nasa kashe musu ido yake hankalinsu mummunan tashi yayi sedai tsoron securities dake zagaye da gidan da bindigogi ya sakasu hadiye tsoronsa a cikinsu Wanda hakan ya ringa juya musu ciki. Jannah da jikinta har lokacin yake a mace da sunan mansion din daya tinatar da ita rana mafi girma da muni rayuwarta itama hadiye radadin zuciyarta tayi tana jin wani irin ciwo a zuciya da kirjinta. Ammar da bayan Jannah shi kadai ne ya riqe date din aurenta da LIMBA fes a cikin Kansa sbd shima bayan ranar rasuwar mahaifiyarsa ranar itace rana mafi muni da girman da bazai taba mantawaba a rayuwarsa sbd a wannan date dinne Jannah ta auri waninsa wanda a ranar zuciyarsa ta mutu a kirjinsa mutuwar da har yau bata farfado ba har sai ranar daya auri Jannah ta zama mallakinsa sbd baisan wane irin girman so yakewa Jannah Zad ba. Dad da Maheer kuwa ajiyan zuciya suka sauke atare cikeda samun nutsuwan zuciya da ruhi sbd sunzo inda zasuyi aiki da karfi da lafiyarsu sbd Jannah da Ummah su samu rayuwar jin dadi da kwanciyar hankali sbd anan tsaro da kariyar da Jannah da Ummah zasu samu ko a nasu mansion dinne iyakacinsa kenan sbd ko qara da hayaniyar waje ko kadan baka jiyowa duk da wata irin anguwa ce da kusan tsaro da tsari tareda rashin hayaniyarta zai tabbatar maka da sai Wanda yakai iya kaiwa yake zaune a cikinta. Hannun Ummah dayake hannun Dad ya sake riqeta da kyau Yana kallanta cikin kulawa zaiyi magana Chief ta maaikatan gidan ta fito babbar mace da ita Amma ba sosai ba hakama da gani batada sakin fuska ko sakewa ta qaraso tana kallansu daya bayan daya ta tsayar da idanuwanta akan Jannah Wadda take tinanin kamar ta taba ganinta sedai kuma ta kasa tinano inane dan haka ta gyara tsayuwa tareda bude baki ta amsa gaisuwarsu ta ciro wayarta daga aljihun kayan jikinta ta bude sakon da tin jiya aka turo mata na ayyukan da aka riga aka rabawa kowannensu tana sake karantawa tana fadawa kowa gurin aikinsa tana rakasu gurin daya bayan daya har aka kammala kafin ta sake kallansu tace "Familyn gidan gabaki daya basa qasar amma suna gap da dawowa dan haka kafin dawowansu kuyi iya kokarin tabbatarda Kun sabu da aikinku babu matsalar komai sbd kwata kwata a tsarin ahalin gidan basason matsala ko hayaniyar matsalar, Akwai me gidan kwata kwata Wanda bama lallai zaku taba ganinsa ba so ba amfanin ku sansa sbd baya lokacin kowa a duniya idan Yana gida bayan na 'yarsa Guda daya tak Wadda itace kusan zuciyar gidan sai ku kiyaye, Sai mahaifiyarsa da qaninsa sai kuma matar da zai aura inshallah itama kuna buqatan kiyayewa sosai sbd kwata kwata bata son kuskure koman qanqantarsa hakama kusan itace take juya iko a kaf maaikatan gidan sai kuma Yar uwar mahaifiyar matarsa wadda itace tamkar uwa kokuma ace yaya ga 'yarsa dan haka ina sake fada muku da murya me kauri akan ku kula sosai kusan abinda ya kawoku, Baa fita koina 24/7 kuna cikin 4&4 hakama duk me magana ko wani abin daban ya dameni da zancen. Tafiya tayi suka bita zuwa can bayan mansion din Wanda acan akai bangaren masu aiki anyi tazara tsakaninsu da bangaren masu gidan hakama bangaren masu aikin me girma da tsari sosai wanda shi kansa bangaren masu aikin kamar qaton gidan wani me kudin sosai sbd hatta ac dasu fridge akwai da lafiyayyun dakuna da gadaje da beddings da komai me tsari da daula. Ajiyan zuciya Ammar ya ringa jerowa Yana hamdala a cikin ransa sbd Allah ya kaddari ya dawo cikin rayuwar jin dadin dasuka rasa hakama a yanzu zai samu nutsuwa da kwanciyar hankalin aikin wahalar ma kowane irine. Bangaren maza daban hakama na mata amma akwai kofar baya data hadesu dan haka hankalinsu ya sake kwanciya hakama gurin cin abincinsu daya dan haka sai ya zamana kamar palo ne da dakuna tamkar dai sun kama selfcon. Dakin Jannah da Fatma da Ummah daya da gadajen kwanciyar mutum daddaya Guda uku sai kowa nasa daban sai rug carpet me tsananin laushi da kyau da haske sai mirror da AC da wardrobe itama kowa tasa daban da toilet dinsu a cikin dakin dashima yake irin na masu hali sosai. Suma dakin su Maheer hakanne sedai su gado uku ne dan haka aka bawa Dad daki daban shi kadai shima komai aciki dan haka dukkaninsu suka samu nutsuwar da suka dade basu samu ba daga nan Madam Sisi ta juya tabarsu zuwa nata dakin dayake daga baya babban daki ne ita kadai dayafi nasu duka tsari. Kayansu suka ajiye kowannensu ya zauna Yana sauke numfashi kafin Jannah ta kama hannun Ummah zuwa toilet ta nuna mata yanda zatai amfani da komai kafin ta barota tayi abinda zatai tayo alwala ta fito. Fatma ce ta shiga bayan fitowan Umman itama Jannah ta sa fahimtar da ita komai tayo alwala ta fito kafin Jannah din ta shiga karshe. Sallah sukai dukkaninsu suna idarwa wayar dake dakin ta hau ringing Jannah ta miqe ahankali ta isa ta miqa hannu ta dauka a natse tace "Yes ma'am?" Madam Sisi ce kai tsaye tace su fito su tafi kitchen. Cikin sanyi da nutsuwa Jannah din tace "ok" Ajiye wayar tayi jikinta na mutuwa dan batasan ta yanda zasu ringa aiki a karkashin mutanen da batasan yanda zasu ringa treating nata da familynta ba. Gurin Dad Jannah takai Ummah har dakinsa kafin ita da Fatma suka wuce zuwa lafiyayyan kitchen din da acan ne zasu ringa aiki kafin masu gidan su dawo su koma aiki acan na cikin mansion din na masu gidan. Koda suka isa akwai wata me aikin da suka gani dazu tanata aikin abinci dan haka kai tsaye suka saka hannu tana sake musu bayanin aikin suna yi. Duk da aikin gas ne kuma a tsararren kitchen amma sbd abincin mutane da yawa ne hakanan sukaji sun aikatu sbd ana gama na rana aka Dora na dare ba bata lokaci kuma lafiyayyan abinci akeyi Wanda yake cikeda lafiyayyun kayan abinci. Sai bayan ishai suka baro kitchen din sbd duka kayan abincin da akai aiki dasu saida aka wanke aka maida kitchen din kamar baayi aikin komaiba. Jannah bata iya cin abincinta na dareba sbd cikinta daya cunkushe da yanayin kamshin abincin da kuma na rana da bai gama narke mata ba datake ji. Suna isowa daki wanka tayi da sabulun dove da shine aka raba musu kowa anbasa set na kayan wanka da sabulu isashen da zai karshen wata hakama toothbrushes da toothpaste masu kyau da tsada duka an raba musu da body oils masu kyau da body sprays da qarin kaya kala bibbiyu sbd baa bari kazo da wasu tarkacen kaya. Tana fitowa wankan sallah tayi ko Mai bata iya Shafawaba ta zame ta kwanta. Ummah dataga yanda gajiya take bayyane qarara a tattare da ita zaunawa tayi kusa da ita tana cewa "Ummijan kin gaji ko? Gyada kai Jannah tayi tana matsowa ta kwanta jikin Umman tana cewa "Ummah koina ciwo yake mun" Mai Umman ta miqa hannu ta dauko tana budewa tace "Gobe zan tayaki sbd kada ki gaji irin haka, Banason kina gajiya ke kadai kinji" Man ta fara Shafa mata a kafafu tana Danna mata kafafun ahankali cikeda kulawa. Lumshe idanuwa Jannah tayi tana jin dadin yanda Umman ke mata tausan tace "Ummahna bazaki iyaba kuma nima banason kiyi aikin ki gaji irin hakan ki bari duk ranar dana gaji zance ki tayani kinji" Shiru Umman tayi sbd bata yadda da hakan ba. Fatma ma wanka tayi Tai sallah Amma sanin batada me bata irin wannan kulawan ya saka tana gama sallah ta hau gadonta ta kwanta take baccin samun lafiyayyar katifa da AC ya dauketa hadda wani irin gurnanin bacci kamar ba maceba. Jannah ma a jikin Umman tayi bacci hakama itama Umman data kasa tadata a gurin bacci ya dauketa se dare sosai Jannah na farkowa ta tashi ta tada Umman suka hau gado ta rufe Umman kafin ta koma nata gadon ta kwanta take bacci me nauyi ya sake dauketa. Washe gari Ammar da wuri ya tashi yayi sallah ya ringa yiwa Allah godia sbd rabonsa da baccin nutsuwa da kwanciyar hankali irin na yau tin ranar da AZIZ LIMBA ya bayyana rayuwarsu dan haka yau da wani irin nutsuwa da sanyin zuciya ya tashi ya kwana a cikin lafiyayyan guri da AC da bargo me kyau yayi wanka da ruwa me tsafta da dumi a cikin toilet mafi nutsuwa hakama da soap me kyau duk da kwata kwata ko kusa bai kai Wanda yake wanka dashi a baya ba sbd sabulun wankansa a baya kadai zai ciyar da wasu da yawa Amma dai a yanda rayuwa tayi dasu yanzu wannan dinma ai babban cigabansu ne wanka dashi dan haka wankan tsafta yayi yai brush da lallausan brush yana sake godewa Allah kafin ya fito aikinsa. Kusan hakanne ya faru da kowannensu dan kuwa sunyi tashin nutsuwa yau kowa fuskansa bayyane da kwanciyar hankali suka fito ayyukansu. Dad da Maheer ne securities din second gate dan haka uniform dinsu suka saka suka isa bakin aiki. Garba kuma wankin bangunan gidan dana motoci da sharan harabar gidan tin daga first gate har second shakuwa Ammar duk wata flower da grass dayake gidan shine me kulawa dasu tareda harkar ruwa shima tin daga gate din farko harna biyun. Breakfast aka kaiwa kowa wanda su Jannah ne sukai aikin Fatma ce tayi kaiwa kowa harfa securities na can babban gate. Ummah baya yadda ba saida ta biyosu kitchen dan haka aikin yankan su albasa da bude Maggi ne kawai suke bata. A kitchen suka wuni se yamma suka kammala komai aka kaiwa kowa nasa sukai wanka da sallah suka zauna hutawa. Da dare gabaki dayansu sukaci abinci a tare a palon dayake nasu hankali kwance suna firarsu kowa na fadar yanda yafara ji akan aikinsa suna dariyan juna sbd sun ringa sun karbi wannan sabuwar rayuwar kuma. #MAMUH #LOVE #4&4BEST LOVE #AY LIMBA #HOT LOVE #BOSS GOING CRAZY FOR....... #JANNAH ZAD #FALAQ LIMBA #ZAADENS ZAFAFA BIYAR KALBIM 500 Mamuhgee KIRJIN ME HANKALI 500 Miss Xoxo ADUNIYATA 500 Huguma AJIYA A DUHU 500 Billyn Abdul 09033181070 09032345899 *_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 8 Washe gari ma hakance ta kasance sosai kowa ya maida hankalinsa akan aikinsa duk da dukkaninsu babu Wanda bai fara fuskantar rashin sabo da aikinba Musamman Ammar da aikinsa yake da wuya sosai shida Garba kullum sai sunyi aikinsu ko akwai datti ko babu dan haka Maheer ganin yanda Ammar ke shan wahala sosai duk da baiyi complain ba sbd ya qwallafa rai Sosai akan zaiyi aiki dansu tsayu da kansu bazasu dawwama a cikin wannan bautarba dan haka ya fara tayasa sosai sbd su nasu aikin gadi ne kawai tinda babu masu isowa second gate se masu gidan dan haka babu wani aiki su kam sai masu gidan sun dawo tukuna nasu aikin ya fara tinda a bakin gate din ma kila zasu riqa kwana sbd koyaushe masu gidan zasu fita ko dawowa. Su Jannah ma ahankali da kwanaki suka fara tafiya suka saba da aikin Wanda a yanzu da suka fahimcesa suka ga kamar ya rage yawa sbd kusan sun rabawa kansu aikin ne sai kowannensu na dan samun lokacin hutawa dakyau. Iya masu aiki da securities din gidan akewa abincin safe rana da dare shikenan ne kadai dan haka suka nutsu suka fahimci aikin sai ya dena wahalar dasu suka samu qarin nutsuwa. Watan farko da aka basu albashi kowannensu kusan kasa gasgatawa sukai Amma duba irin mansion din da suke sai sukasan fiyeda hakanma koma waye me gidan zai iya dan ko yanda ake kashewa maaikatan gidan da securities kudi gurin ciyarwa da buqatu ma kadai kasan koma waye yakai kuma yanada ilimin da kusan ya wuce nasu sbd komai a waye ba cutatarwa. Waya suka bawa Madam Sisi ta siyowa Dad dasu Maheer Jannah tace bata buqata. Su Garba ma da fatma tin kafin su shigo aka bude musu acct dan haka suma direct kudinsu ke shigar musu su kuwa Zaadens gabaki daya a acct din Dad kudinsu ke shiga dan haka saving kawai zuka fara tinda babu abinda zasu buqata a yanzu bayan wayar dan haka ita kadai suka siya. ******Lokaci Yakuma tafiya ahankali ahankali har sun share kusan wata biyar a 4&4 mansion sun saba sun zama maaikatan da Madam Sisi da can kamfani ke alfahari dasu hakama zuwa wannan lokacin dukkaninsu wahalar ta riga tabi jikinsu sunma dena jinta aikinsu sukeyi hankali kwance da kwarewa. A bangaren samun lafiya da sauyi na komai sun gama samu sbd gabaki dayansu babu Wanda bai sauya ba ya dawo hayyacinsa, Sun samu sauyin fata me kyau sbd a tsawon watannin nan basu taba fita ba sai ranakun jumaa da ake barin su Maza maaikata zuwa sallar jumaa Amma bayan ita a lafiyayyan masallacin dake cikin mansion din dukkanin maaikatan gidan musulmai ke sallah dan haka basa cikin wata doguwar wahala, AC da samun abubuwan amfani masu kyau ya sakasu farfadowa daga mutuwar tsayen d sukai, Garba ma ya sauya sosai ya wanke ya zama dan birni, Jannah batai jiki ba kamar yanda Fatma tayi jiki sosai gabaki daya ta cire ramar datazo da ita tayi haske abinta kamar ba Fatman kauye ba, Jannah haskenta ne daya dan rage ya bayyana sosai sosai ta koma fresh dinta Amma sam batai wani jiki ba, Ummah ma tayi haske ta sauya sosai itama sbd kulawan datake samu sosai yanzu a gurin Dad duk da tana aiki tareda su Jannah Amma suna tattalinta da tarairayanta sbd tsoro da gurin tayiwa kanta wani abu da wuqa da koyaushe take hannunta gurin aiki dan sam su Jannah basa barin ta kusanci inda gas yake. Amina shine sunan dayar me aikin da ayanzu dukkaninsu akwai shakuwa ta aiki a tsakaninsu hakama ta bangaren Madam Sisi tafi jin Jannah kaf a cikinsu sbd iliminta dayake a bayyane dan komai nata a natse ba hayaniya ba gaggawa sai hakan ya saka tafi jinta takuma fin jin itace kadai wadda zata iya kai tsaye bawa ragamar kulawa da komai na Mai gidan ko yarsa sauran sedai suji da sauran ayyukan sbd nutsuwa da rashin hayaniyar Jannah din takai wani level da take ganinta kamar sarauniyar wani gidan masu kudi. Lokacinda suka cike wata bakwai a lokacin ne jikin Ummah ya ringa rikice musu akai akai kuma da tsanani dan haka duk hankalinsu ya tashi suka shiga damuwa walwalansu ta rage kwata kwata gashi basuda yanda zasuyi haka suka ringa lallabawa sunason su sake Tara abinda suka Tara saisu fara nema mata lafiya. Hakan ya saka Umman ta rage zuwa kitchen sosai sbd koyaushe cikin qunci take haka kawai, Duk yanda Jannah tayi dan sakata walwala ko farin ciki bata iyawa sedai tayita binta da idanuwanta dake fidda zallan qunci dayake rufe da zuciyarta gashi bata iya furta abinda takeji bare suyi tinanin ta Tina wani abu na rayuwarta dan haka sedai suka koma lallabata, Dad duk dubaru da rarrashi da kulawa babu Wadda baya mata sbd ta dawo Matarsa daya sani me saka zuciyarsa samun nutsuwa yayi Amma babu sauyi dan hakama ta koma gurinsa take kwana sbd acan dinne ma take samu tayi masa kuka sosai sai ta rage nauyin kirji tayi bacci wanda shi kadai magani da sassaucin datake samu. Ana haka Chief din gidan gabaki daya shikuma yazo ya sanar da dawowan masu gidan dan haka a karon farko da aka bude musu asalin cikin mansion din suka shiga suka wuni suna aikin gyara. Tin daga ranar kullum sune masu zuwa aikin gyara cikin gidan sbd akalla afi satika ana gyara koina kullum kafin dawowansu yanda gidan zaiyi kamar daman akwai mutane. Sabbin masu aikin abinci aka kawo su biyu aka hadasu da aminah a kitchen ita da Fatma kuma aka dawo dasu bangaren masu gidan gabaki daya da aiki. Babu komai na masu gidan sbd da alama yanzu ne zasu fara zama sabon gidan basu ma taba zuwansa ba se yanzu dan haka babu kowane irin abu daya shafesu bare ya nuna yanda suke sai idan sunzo tukuna. Aikin ciki yanzu bame wahala bane kamar na kitchen dan haka hutun da suke samu yanzu ma yafi na bayan. ************* SIDNEY White Royce Royce ce ta sako kai a harabar gidan datake zagaye da fresh flowers masu kamshi da tsari da qamshinsu ke tashi ahankali yana gauraye harabar gidan. Da kansa ya tuqo motar sbd daga airport yake yaje yayi sallama da wasu baqinsu da suka taho daga Cyprus sunyi sealing wani babban deal na sabbbin kamfanin daya bude na 4&4 tinda sassafe ya fita tin gari nada sauran duhu. Sayd ne da tasa motar wata blk Lamborghini ta biyo bayan shigowanta LIMBA yayi parking can gefe daban ya fito yana kashe wayar dayake yi da baqin da shima tin safe ya fita sallama dasu ya nufo motar. Waya LIMBAn ya tsaya amsawa a natse kafin ya kashe daidai Sayd n bude masa motar ya juyo fararen idanuwansa masu wani irin kwarjini da asalin kyau ya kalli Sayd din ya ziro kafafunsa ya fito yana zanye da sweatsets na Balmain milk da hular sanyi akansa data rufe lafiyayyan gashin gashin Kansa da kunnuwansa. "Good morning Hamma" Sayd ya fada Yana kallan kyakkyawar fuskansa da haskensa yake qarawa kwarjininsa yawa. Sake dagowa yayi ya kalli Sayd din sbd a duk lokacinda ya ambacesa da Hamma yanajin zolaya ne kokuma son tabasa. Kallan da yayiwa Sayd dinne ya saka Sayd din sakin murmushi me kyau Yana kokarin sake magana LIMBAn ya a katsesa a natse da Murya me Kamala da wani irin class da cewa "Arrangement din sun zama ready ne?? "Yes,komai anyi angama handing over dinma ya tafi smoothly, Anjima 12 zaa qarasa bord meeting tareda chairmans din NIELS PUBLISHERS na duka branches din harda na Greece da China duka, After that chairman na 4&4 Sidney Branch ya aiko da email na record da zaka duba daga nan sai time na haduwanka da doctors din Falaq Aziz after that kuma..... Hannu ya dagawa Sayd din a natse Yace "Daga nan kayi canceling sauran schedules din sbd daga asibiti zan dawo gida da Falaq Aziz da kaina" "Yes" Sayd yace yana fiddo wayarsa dan cancelling sauran schedules din. Palon gidan suka shigo Wanda yake tsit babu kowa sai wani qamshi me sanyi da nutsuwa ke tashi hakama masu aikin dake aiki suna ganinsa saurin sauke kai sukai cikeda girmamawa suka gaidasa sbd yanada wuya masu aiki su gansa idan ba irin hakan ba daya fita da sassafe ya fito suna aiki. Kai tsaye hanyar bangggarensa ya nufa Yana kashe wayoyinsa ya haye sama kai tsaye. Yana isa kai tsaye bedroom dinsa ya wuce yana zare rigar jikinsa da fresh skin dinsa fari tas ya bayyana yana daukan idon wani irin hutu dayake bayyane a koinansa. Ya sake budewa ya zama wani irin murdadden namiji lafiyaye da geamin ya budesa sosai. Closet ya nufa ya zare koman jikinsa ya zaro towel a cikin jerin towels din dasuke jere guri daya fiyeda dozen biyu ya daura a kugunsa ya fada toilet ya sakarwa kansa ruwa Yana rufe idanuwansa ahankali. Yana fitowa shirin kaya marasa nauyi yayi farare tas ya kashe hasken dakin ya kwanta bacci. Karfe goma da sha daya mutanen gidan suka fara fitowa a natse cikin shiri na kwanciyar hankali dan lokacin ne lokacin breakfast dinsu. Mama ce tafara fitowa kafin Falaq Wanda take sanye da doguwar riga me qaramin hannu mara nauyi ta kwanta jikinta ba hayaniya idan ka kalli rigar ma zaka dauka ta shan iska ne kawai sedai tsadar rigar kadai idan kaji kudinta zakai mamakin ace da hankalin mutum a jikinsa ya siyeta hakan. Qamshi me sanyi da dadi take fitarwa na tsadaddiyar turaren original Fendi. Fuskanta da skin dinta fresh na asalin Yar hutu da aka haifeta ta taso a cikinsa. Fiddausi ce ta fito daga kitchen dauke da fresh fruits data hado tareda madara da zuma ta ajiye a dining tana kallan Mama tace "Mama ina kwana narka da fitowa" Amsawa mama tayi tana zama kan dining din, Falaq ma gaida maman tayi a natse ba hayaniya sbd a yanzu falaq din ta banbanta data baya. Zaunawan Falaq yayi daidai da fitowan AYSHA NICKI daga bedroom dinta sanye da maroon doguwar riga da itama take lafe a jikinta da dogon hannu me kyau fuskanta a fresh itama kyanta a bayyane. Mama na ganinta ta sake fuskanta sosai cikeda wata irin kauna da kulawa Itama AyshaNicki din da farin ciki da kaunar maman ta qaraso ta dan rungumeta ta baya tana cewa "Good morning my mum" Ajiyan zuciya Falaq Aziz ta sauke tana dauke idanuwanta daga kansu daidai qamshinsa daya doso gurin cikin sanyi yana ratsa hancinsu alamar Yana gap da shigowa gurin cin abincin. #MAMUH #AY LIMBA #ZAADENS #JANNAH ZAD #AMMAR ZAD #AYSHNICKI ZAFAFA BIYAR KALBIM 500 Mamuhgee KIRJIN ME HANKALI 500 Miss Xoxo ADUNIYATA 500 Huguma AJIYA A DUHU 500 Billyn Abdul 09033181070 09032345899*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 9 Nicky dince tafara juyawa ahankali ta zubawa inda zai fito idanuwanta da babu komai a cikinsu sai asalin tsananin azababben mahaukacin son datake masa Wanda ya gama rabata da duk wani tinanin komai na duniya da rayuwarta sbd akan son datake masa zata iya komai ba abinda ya dameta indai zata samesa a rayuwarta ta yadda ta rabu da komai da kowa. Qamshinsa ne ya tsananta Yana sake gauraye sanyin gurin wanda ya tabbatarda ya iso, Falaq ce ta dago ahankali itama ta zubawa inda zai fito din idanuwanta dake kama sak da nasa tanajin kaman ta miqe ta hanasa karasowa inda idanuwan Nicky zasu sauka akansa kada ta cinye mata shi. Sako kai yayi a cikin wata irin nutsuwa da kamewa tareda wani irin annurin kwarjininsa fuskansa na sake bayyanarda wani irin sirrin kyau da Kamala kamar ko yaushe, Milk Brioni's ne a jikinsa sosai agogon Cartier dake bayyanarda ba qananun kudine ke siyansaba. Idanuwansa masu kashe Nicky ya dago ya kalli Mama Yana zama a natse ya bude baki yace "Good morning Mama, Mun tashi Lfy? Kallansa Mama tayi dakyau tana sake jin wani irin ciwo a ranta ta yanda 'danta ya sauya batareda shi Kansa ya San da hakan ba Amma akwai wani irin sauyi tareda shi wanda ita kanta a tsawon lokacin nan ta kasa tantancewa. Cikeda kulawa da sakewa ta amsa tana cewa "Barka da fitowa" Gyada kai yayi Yana maida idanuwansa cikeda kauna me tsananin karfin da har koyaushe take qaruwa ya kalli Falaq wadda itama shi din take kalla tana narke fuska. Hannunsa ya miqa mata a natse Yana cewa "Hey my baby" Kama hannunsa tayi tana qanqamewa cikin nata ta bude baki tace "Good morning DADDY" A yanzu duniyarsa gabaki daya itace ke ganin murmushinsa kai tsaye sai abokan aikinsa musu mahimmaci sai kuma fira idan anayi dashi a gidajen tv wanda ba asalin murmushin daya fito daga zuciyarsa ne suke gani ba, Ita kadai ce take samun murmushinsa dayake fitowa daga qasan zuciyarsa sai kuma personal person nasa dan Amanarsa Sayd Limba. Sakar mata wani lafiyayyan murmushi me nutsuwa yayi Yana kissing hannunta a natse yace "Yau zaki samu enough time da Bestynki i promise you that my lady" Murmushin farin ciki ke son fito mata amma tana kokarin dannewa sbd Wainda ke gurin. Sayd ne daya iso ya saka hannu akan fuskanta yaja gefen kumatunta Yana cewa "Yi murnanki anan waye zaki jawa aji tinda munsan lokacinda yarinya take kuka tana bin Daddynta da takarmi daya a hannu akan zata bisa duk inda zasu so just chill Ms Aziz" Saurin kallan Daddynta tayi tana toshe bakinta batason dariya tace "Did you hear that Daddy?" Murmushi ya sake yi yana cewa "Kyalesa yanason ya taba Miki steeze ne kawai" Dariya Sayd yayi ganin tana kallansa tana juya masa ido alamar yayi trying next time yanzu baiyi nasara ba tana masa dariyar dayake jinta har cikin ransa sbd kwata kwata yanzu bata cika dariya ko dogon farin ciki ba kamar baya ba dan haka koyaushe yake kokarin tsokanarta sbd tayi dariya da farin ciki. Nicky da tinda AZIZ LIMBA ya zauna a     dining din bata sake motsin komaiba kallansa takeyi zuciyarta na wata irin narkewa, Murmushin daya kewa Falaq ne yake sukar zuciyarta tana jin radadinsa har cikin kowane digon jinin dayake yawo a jikinta sbd irin son datake masa har yarsa Falaq jin takeyi tana tsananin kishin irin so da kaunar dayake mata har cikin ranta, Sonsa takeyi kuma ita kadai WA kanta, Ita kadai takeson yaso a rayuwarsa Koda bazai sota ba ya bari to ita kadai taso sa, Yanda take jin kishin Falaq badan 'yarsa ce ba jininsa da tini ta cireta a rayuwarsa kwata kwata duk da batasan gaba ko xata iya jure ganin irin wannan son dayakewa Falaq din ba, Duk ranar da AZIZ LIMBA yaso wata macen irin yanda yake kaunar Falaq batasan iya mutanen da zata iya rabawa da duniya ba sbd kaf danginsu zata karar ko sunyi yawan me.. Sayd ne ya gaida Mama Yana zaunawa kafin ya dan kalli Nicky din yace "Good morning Aysh" Tana dan dauke idanuwanta daga kan AZIZ Wanda baima kalli inda take ba ta gaida Sayd din itama tana dawo da kallanta kan AZIZ ta bude baki tace "Good morning Mine" Saida ya dauki lokaci Batareda ya kalletaba ya amsa a taqaice yana daukan fork ya fara cin Italian breakfast din da fiddausi tagama jerawa a dining. Shiru gurin yayi kowa na breakfast da masu tinani. Bai iya gama cin abincin ba yaji ya ishesa ya rasa appetite dinsa gaba daya dan haka ya dauki tissue ya goge bakinsa ya miqe batareda ya kalli kowaba sai Falaq daya ranqwafo yayi pecking goshinta yana cewa mama "Mu wuni lafiya" ya fice Sayd ma miqewa yayi ya bar gurin Yana manta files dinsa dayazo dining din dasu. Mama ce ta zubawa files din idanuwanta ta tsayar da idanuwanta akan sunan sabon kamfanin 4&4 din uLIMBAS zuciyarta na tafaso mata wani irin nauyi da damuwa tareda rashin nutsuwa da sukuni ko kadan sbd komai na rayuwar AZIZ LIMBA yana tafiya akan maana da tsari dan haka koma tayaya aka bayyanarda wannan kamfanin akwai babban mahimmaci da girman dayake tattare dashi gashi kamar yanda bai taba fadawa duniya maanar uLIMBAS ba sai bayan shekaru da komai ya fito duniya tasan maanarsa Wanda ita datake uwarsa ma bata saniba sai daga baya hakama wannan din haryanxu babu Wanda yasan maanarsa bakuma Wanda zai taba sani ta Sani sai bayan shekaru kila Amma dai koma menene wannan Karan hankalinta kwata kwata bai kwanta ba Musamman da maganar komawansu Nigeria ta bullo gabaki daya zuciyarta qunci da zafi takeyi sbd har abada bata kaunar AZIZ ya sake kusantar inda ma zasu iya samun labari ko ganin Wanda ma yasan ko labarin ZAADENS dan har abada bazata taba barin Jannah dawowa rayuwar AZIZ LIMBA da Falaq ba sbd babu alkhairi a rayuwar Zaadens da duk Wanda zasu ra6a dan haka zata tsaya komai zatayi zataisa dan hana ko tarihin Zaadens dawowa rayuwarsu dan hakanne ma ta tsani komawa kwata kwata Amma Falaq ta tsaya ita kuma Nigeria takeso hakanne ya saka ya yanke komawar, Wannan dalilin ne ya saka kusanci da karfin kaunar dake tsakanin Mama da Falaq ragewa sbd a rayuwar Falaq babu inda take so take kuma son komawa tayi rayuwa irin Nigeria Wanda ko daddynta ya tambayi dalilin hakan Amma Sam babu dalilin datake basu Nigeria din kawai takeso. A bangaren Mama itace ta bada umarnin auren AyshNicky ga AZIZ LIMBA Wanda haryanxu bai bata cikakkiyar amsa akan hakan ba duk da bai taba tsallake umarninta ba dan haka ya bar mata komai a hannunta Amma kwata kwata ba maganar auren a kusa sbd rashin bada fuskansa ga Nicky da kuma rashin bada fuskan sake zancen. Maganar tafiyansu Nigeria ya saka Mama qin yadda da tafiyar kwata kwata sai anyi auren sbd tanason ko zai sauka Nigeria ya sauka da aurensa akansa ta yanda har abada ba gurin shigowan kowace irin mace sbd AZIZ LIMBA mijin mace daya ne babu tsari ko kadan na auren mace biyu a rayuwarsa kuma itama ta yadda da hakan. Sayd ne ya dawo da sauri ya miqa hannu ya dauki files din ya juya ya sake ficewa Yana daga wayarsa dake ringing. Mama da Nicky ne suka bi bayansa da kallo sbd idan har AZIZ LIMBA zai iya yiwa kaunar Ummitah kishiya ta hanyar bude sabbin companies da abubuwa da dama da sunan 4&4 to tabbas 4&4 din nata mahimmancin dake gogayya da kauna tareda girman Ummitah a rayuwarsa tinda bai taba bude komai da sunan Falaq ba ko wani abu daya shafetaba to tanason sanin maanar 4&4 komai tsanani sbd itama zuciyarta girgiza takeyi da koma menene bai kwanta mata a zuciya ba. Falaq ma miqewa tayi daga dining din ta fice tana kwala sunan fiddausi tanason su fita kafin lokacin zuwanta da Daddynta asibiti yayi. Binta Nicky tayi da idanuwa tanajin inama itace Ummitah ya haifi Falaq data samu dukkanin soyayya da kaunar AZIZ LIMBA yanda bata buqtaan komai a duniya hakan ma ya isheta. Bayan ficewan Falaq ajiyan zuciya Mama ta sauke tana jin ciwo da radadin yanda kusancin Falaq ya rage daga gareta duk da suna tsananin kaunar juna na zamtowansu kaka da jika. Daki Falaq ta isa ta dauki wayarta da mini bag ta chanel ta janyo jacket din Dior black ta saka akan kayanta ta fito fiddausi ma a shirye ta fito sanyeda doguwar rigar Egypt ta sanar da Mama. Cikin kulawa mama tace "Ki kula da ita sosai kinsan yanayinta kuma ki kula da hanya" Gyada Kai fiddausi tayi tana cewa "Inshallah amma dai Mama ya kamata ki shirya fa da mutuniyarki" "Kyaleta bata ji ne haryanxu ta kasa sanin ta girma koyaushe shirme ne a tinaninta Wanda nasan inda aka samu matsalar lalacewan tarbiyanta dan haka kuje kawai" Fiddausi tasan inda maganar Maman ta dosa da abinda take nufi dan haka bata sake cewa komaiba ta juya tabi bayan Falaq wadda maganar Maman ta sosa zuciyarta sbd Jannah da aka kira da wadda ta lalata tarbiyanta. Suna ficewa itama Nicky ta zari mota tabar gidan sbd shirye shiryen tafiya datake dan a yanda takeso zata riga su LIMBAs din isa dan ta fara shigarda report dinta na aiki da zata fara acan ta gama komai sbd ta shirya bin LIMBA duk duniyar da zashi ko da aurensa akanta ko babu zata bisa har sai lokacin auren yayi. Karfe 2 na rana motar Ferrari ta shigo LIMBAs din wadda take motar Falaq amma fiddausi ke ja har yanzu bata kai fara ja da kanta ba, Suna parking motarsa daya fita da ita Porsche cayenne tana shigowa Sayd ke ja Yana gefensa sukai parking, Atare suka shiga gidan hannunta na riqe dana Sayd tana masa wata gulma Yana murmushi sbd fadanta da Mama kwata kwata ya dena qarewa. AZIZ kuwa waya yakeyi a natse dan haka kai tsaye wucewa yayi bangarensa Yana cigaba da wayar. Karfe 4 bayan yayi sallar laasar ya fito a natse cikin black highneck Bally wears da fcap din Calvin Klein komai nasa clean a natse Yana fidda qamshinsa me sanyi da bayyanarda luxury life kawai. Yayi lunch already dan haka Yana fitowa Falaq ma ta fito cikin black Louis Vuitton dinta masu kyau daidai jikinta suka fice tana gefensa. Daga shi sai itane suka fita dan haka shine da kansa yake jan motar a natse Yana jin idanuwanta akansa dan haka ya juyo a natse ya kalleta kafin ya bude baki yayi magana ta rigasa da cewa "Daddy kamun alkawarin idan na cire damuwan komai a raina na samu cikakkiyar lafiyata zaka barni na koma Nigeria dan Allah Daddy pls inason komawa" Shiru yayi batareda ya juyo ya kalletaba yaci gaba da driving a natse. Idanuwa ta zuba Masa tana jiran amsarsa sbd baa taba iya gane yanayin Daddyn nata dan haka batasan a wane yanayin ya sake karban zancen nata ba sbd wannan shine Karo na uku tana masa maganar komawansu Nigeria. "Yaushe kikeson ayi tafiyan?" Shine abinda taji a bazata dan haka cikin rudewa a farin ciki tace "Ko next week Daddy" Juyowa yayi ahankali ya kalleta da fararen idanuwansa yayi shiru tsawon seconds kafin ya bude baki yace "Next week familyn LIMBA zasu koma Nigeria Falaq Aziz nayi Miki wannan alkawarin inshallah" #MAMUH #BEST LOVE #BEST ROMANCE #JANNAH ZAD #AZIZ LIMBA #FALAQ AZIZ #AYSH NICKY #AMMAR ZAD ZAFAFA BIYAR KALBIM 500 Mamuhgee KIRJIN ME HANKALI 500 Miss Xoxo ADUNIYATA 500 Huguma AJIYA A DUHU 500 Billyn Abdul 09033181070 09032345899*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 10 Wasu hawayen samun abinda zuciya ke tsananin so ne suka gangaro mata tana kasa dauke idanuwanta akan Daddyn nata kawai iya bude baki tayi ta furta "thank you Daddy" Bai juyo ya kalletaba sbd babu wata magana da zasu iya yi akan duk abinda ya shafi Nigeria da Yan cikinta bayan wannan sbd rantsuwa me karfin gaske da alkawarin dayake kansu na Maman akan babu Wanda a ahalinta zai taba sake maganar zamansu a Nigeria baya bare abinda ya faru acikinta dan hakan ne kwata kwata a LIMBAs aka shafe wannan tarihin a fili da baki. Shiru ne kawai ya ratsa motar sbd babu me abin fada kuma har suka isa asibiti. Dayake likitanta ne kai tsaye Wanda shine da Dr Nico tsaye a komai kanta har aikinta da akai da donor da aka ciro aka saka mata dan haka kai tsaye ciki suka wuce dan daman shi din su yake jira. Suna shiga cikin girmamawa Yana tsaye yana waya ya kashe yana qarasowa gurin LIMBA din ya miqa masa hannu Yana masa barka da zuwa kafin ya kalli Falaq cikeda kulawa yace "Hi Ms Falaq Aziz barka da zuwa" Murmushi tayi tana cewa "Thank you Doc" Zama sukai Yana Kiran wasu nurses Guda biyu sbd Dr Nico baya nan. Abubuwan daya kamata ayi mata na duba cikakkiyar lafiyan zuciyar dake kirjinta da bugawanta da duk sauran abubuwa kuma komai ya fito lafiya kalau babu komai a ayanzu shikenan bata buqatan sake zuwa sai taji wasu complications din. Ajiyan zuciya cikin samun nutsuwa AZIZ ya kalli Dr Sam din yayi masa godia yana miqa masa hannu kafin suka miqe Itama Falaq din godia Tai masa kafin suka fito ya rakosu har mota yana sake yiwa AZIZ bayanin komai akan masu ciwon. Mota suka shiga suka bar asibitin Yana shiga tinanin ciwon da yanda yake a yanxu a zuciyarda ta shiga qunci da damuwa. Numfashi ya sauke a boye Yana dan juyowa ya kalli Falaq dake cikin yanayi na samun nutsuwa kafin ya dauke kansa yanaci gaba da driving kirjinsa na nauyinda Yana buqtaan nasa maganin dayake kai tsawon shekara kusan biyu a yanzu. Suna isa gida kai tsaye wucewa yayi bangarensa Yana buqtaan kebewa kawai. Falaq tasan hakan sbd babu ranar da zasu asibiti bai shiga irin wannan halin na baya buqtaan kowa ba sbd ciwon da ake sake maimaita illolinsa ko bayan transplant indai ka shiga kunci me girma ko tashin hankali kan tashin hankali. Ajiyan zuciya Falaq ta sauke tana bin hanyar palonsa da kallo idanuwanta na cikowa da hawaye sbd zuwa yanzu tasan Daddynta nada matsanancin ciwon depression daya kusan taba kwakwalwansa shima sedai batada yanda zata iya masa sbd a lokuta tashin ciwonsa ba hurumin shigarta bane tin ranar data ga halinda yake shiga idan ciwon ya tashi,ta shiga mafi girman shock da tashin hankali da qunci a rayuwarta sbd a iya shekaru bata taba sanin Daddynta na cikin wannan masifar ba da batada kyan gani, Tayi kuka,tayi kuka ta kusa zarewa akan hakan har saida Papanta Sayd ya samu ya kwantar mata hankali daqyar ya kuma sanar mata komai akan shekarun rashin Ummitah a rayuwarsa da haihuwarta sune tsawon shekarun dayake cikin wannan mummunan halin batareda kowa ya Sani ba a duniya bayan shi da likitansa sai kuma JANNAH ZAD. dago jajayen idanuwanta tayi ta kalli papan a lokacin sbd jin sunan Jannah dinta a Karo na farko a bakin wani tin bayan tsawon lokaci kuma Jannah ta San ciwon Daddynta ta zauna dashi ahakan ta tayasu rufewa batareda ko familynta ta fadawaba su da suke neman abinda zasu bata sunansa alokacin koman kankantarsa. Kusan depression din itama ta kusa shiga sbd damuwa da baqin cikin halinda Daddynta yake rayuwa koyaushe kamar me ciwon hauka Amma ya boye musu sbd kada su shiga damuwa Amma shine Mama zata sakasa a rantsuwa da alkawarin daya qarasa lalata lafiyarsa da Sayd yayi shekaru Yana nema sbd a yanzu ciwonsa yafi baya tsananta a yanda papan ya fada shiyasa tayi alkawarin nemawa mahaifinta lafiya kota halin yaya. Numfashi ta sauke me tsananin zafi da ciwo a alokacinda take tsaye har lokacin tana kallan kofar palonsa tana gurin tsaye P dinta yazo ya wuce ciki kai tsaye da sauri yana rufe kofar daga ciki Wasu hawaye masu tsananin zafi suka gangaro mata ta kasa wucewa ta nufi kujeran dake saiti da kofar palonsa ta zauna ahankali tana share hawayenta ahankali ta zubawa kofan ido dukkanin jikinta na sanyi. Tsawon lokaci me tsayin gaske kafin Sayd ya fito yabar palon batareda ya iya kallan Falaq dinba. Ajiyan zuciya ta sauke ahankali jiki a sanyaye ta miqe tsaye ta nufi kofar palon ta miqa hannu ta bude ahankali ya shiga. Kai tsaye bedroom dinsa zata nufa sai gashi ya bude kofar dakin a natse ya fito sanyeda jallabiya black me kyau ta kalli fuskansa ta sauke ajiyan zuciya bata ce komaiba ta kama hannunsa suka zauna a kujera ta kwantar da kanta gefen kafadansa tana bude baki ahankali ta furta "I love you Daddy" Lumshe idanuwansa yayi ahankali tareda bude baki daqyar yace "Thank you for being here Falaq" Haka ta zauna gurinsa ta tayasa zaman harya qarasa dawowa normal dinsa tukuna ta fice ta basa damar sallar magrib itama taje tayi tata. Bai fito cin abincin dare ba dan haka babu Wanda ya gansa sai washe gari karfe goma da mintina ya fito a kame cikin navy blue Armani suit da Prada shades black a fuskansa. A duk lokacinda Mama ta kalli AZIZ alfahari takeyi kai tsaye tareda godiyan Allah data kasance itace uwarsa sbd babu uwar da zata haifi da kamarsa bataiwa Allah godia Tai kuma alfahari da abinta ba dan haka a kowace sallarta bata dena yiwa FATIMA adduar hasken kabari ba idan kuma tana raye Allah ya bayyanar musu da ita sbd kaunarta da Fatima a jikinsu take tana fatan Allah ya hadasu a duniyar nan kafin Allah ya dauki ranta. Falaq ma cikeda tsananin son mahaifinta tace "Good morning Besty" Kallanta yayi cikeda kauna yace "Morning my precious" Sayd hannu ya bata suka gaisa tana cewa "Barka da fitowa our ranka ya dade" Dariya yayi Yana matse hannunta har saida tayi Yar kara AZIZ yayi masa wani kallan daya sakasa sakinta Yana Yar dariya yace "Dan duba maka lafiyanta nayi Sir" Mama ce ta amsa gaisuwarsu a tare fuskanta a sake itama cikeda kaunarsu. Fara breakfast din sukai AZIZ black lemon tea yasha da shawarma bread da akai toasting da egg. Yana gamawa tissue ya dauka ya goge bakinsa ya dago ya kalli Mama a natse cikeda girmamawa yace "Next week ne tafiyanku Nigeria kowa ya shirya komai zai kammala na tafiyan nan da 5days me inshallah Idan akwai buqtaan da kowa keso Sayd zai kawo raw cash gida" Ajiye tissue din hannunsa yayi zai miqe Mama ta ajiye spoon din hannunta fuskanta na sauyawa gabaki daya ta kira sunansa kai tsaye wanda hakan ya sakasa fasa miqewa Yana dagowa ya kalleta a natse kafin ya dauke idanuwansa cikin girmamawa. Tsit table din yayi gashi Allah yasa Nicky bata gidan ta fita tinda safe sbd ita yaune jirginta da daddare zai daga zuwa Nigeria sbd zata rigasu isa. Kallan Falaq Maman tayi kai tsaye tace "Ki tashi zanyi magana da daddynki" Dagowa Falaq tayi zata miqe tabar gurin mama ta kallesa fuskanta babu walwala ko kadan tace "Idan harka gama yadda da amincewa akan buqatan Falaq na son komawa a duk inda tace tanaso to ka Sani ni kuma uwa a gareka wlh tallahi bazan taba binku ba zan koma kauye ne nayi zamana sbd bazai yiyu muna maida hannun agogo baya ba... Dagowa yayi ahankali ya kalli Maman da idanuwansa da sukai ja take ya bude baki zaiyi magana Maman ta daga masa hannu tana rage bayyanar fushinta da yanda ranta yake sake mummunan baci tace "Har so nawa zaka biyewa duk abinda Falaq takeso? Baka San ta girma bane tinda ta zama budurwa, Ka yadda ka zubar da dukkanin tarin ayyuka da huldodinka tareda companies naka ka koma Nigeria sbd kawai Falaq ta fada hakan? To idanma baka San dalilinta na son komawarba ni na sani bare kaima nasan ka Sani din dan haka tinda duka Kun gama yadda da komawar inason ka Sani daga ranar da muka sauka Nigeria wallahi tallahi duk wanda ya sake tada maganar Zaadens bare neman inda suke wlh ABDULAZIZ AYOUB LIMBA sedai ka sauya wata uwar bani ba dan har abada na cireka daga 'dana, Ka Sani idan har zaka nema JANNAH ZAD da kanka ko saka wani nemanta ko dan kanka ko dan sbd Falaq na yafeka Ni sakina...." Ahankali ya rufe idanuwansa da sukai wani irin jajir Yana hadiye wani irin abu daya danne kirjinsa me tsananin nauyi yana saka hannuwansa wata irin rawa me Muni Amma ya kanne ya jima shiru kafin ya bude idanuwansa Jan su na qaruwa ya bude baki ahankali cikin kamewa batareda yanayinsa ko daya ya bayyana ba anatse yace "Allah ya huci zuciyarki Mama har abada babu Wanda zai iya taka umarninki a nan gidan" Falaq dake tsaye bata qarasa fita ba tana jin hakan wasu zafafan hawaye masu tsananin zafi da ciwo suka gangaro mata tana dafe kirjinta sbd take wani radadi taji Yana gauraye kirjinta ta daddafa tabar gurin zuwa dakinta tana son fasa kuka Amma radadin wannan danyan hukuncin na mama data daure Daddy dashi yafi karfin kuka sbd zai yadda ya mutu da radadin rashin abinda zuciyarsa ke tsananin haukar so akan ya take umarnin Mam dan haka taji ciwon kirjinta na qaruwa ta rufe dakinta dan itama ta xabi ta mutun ma da ciwon ta huta da ganin halinda Daddynta zai shiga sbd girman wannan alkawarin. Sayd ma wani irin zufa ne me tsananin gaske ya feso masa sbd tsananin tashin hankali da shock din maganar Maman Wadda ta gama kashe AZIZ dinne da kanta dan har abada kuma ta rasasa sbd bazai taba komawa AZIZ LIMBA dinta ba. Miqewa AZIZ din yayi yai mata sai anjima ya fice Sayd na miqewa zufa na sake jiqasa yabi bayansa. Kai tsaye mota ya nufa Sayd yayi saurin bude masa ya shiga ya rufe masa ya zagaya ya bude motar ya shiga ya tayar suka bar gidan. Sanin waye AZIZ din har suka kai office baice komaiba motar tsit take. Parking yayi ahankali ya bude ya fice yabarsa a motar ya tsaya daga waje tsawon mintina masu dan tsayi kafin AZIZ din ya bude ya fito bayan ya hadiye dukkanin emotions nasa. Kai tsaye ciki suka nufa maaikata tako ina suna fitowa gaidasa yana amsawa da kai ko hannu kawai sbd fuskansa dake a kame ba fuska ko kadan. #MAMUH #BEST LOVE STORY #HOT ROMANCE #JANNAH ZAD LIMBA #AZIZ LIMBA #ZAADENS #LIMBAS ZAFAFA BIYAR KALBIM 500 Mamuhgee KIRJIN ME HANKALI 500 Miss Xoxo ADUNIYATA 500 Huguma AJIYA A DUHU 500 Billyn Abdul 09033181070 09032345899 *_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 11 A lokacinda Mama tariga da tasan AZIZ zai iya komai Amma bazai taba iya take umarninta ba dan haka ayau ta samu nutsuwa da kwanciyar hankalin data rasa na tsawon shekaru akan dawowan Zaadens rayuwarsu sbd tana jin shakka da tsoron girman abinda take gani a idanuwan AZIZ gameda Jannah Zad wadda babu alkhairi shigowanta rayuwarsu hakama sbd itane akaiwa tata 'yar kisan gillar da har abada bazata iya mantawa ba. A yanzu data daure AZIZ da kalamanta, daurin da har abada tasan bazai taba kuncewaba koda Fatima zata dawo duniya kuwa bazata iya warwaresa ba sbd yanda tasan girmanta a zuciya da rayuwarsa. Hankalinta ya kwanta zuciyarta ta samu nutsuwa da rashin fargaban sauka Nigeria ta zauna dan tasan maganar Zaadens kuma ta rufu kenan har abada tinda Allah ma ya raba duniyarsu ta tasu sbd a yanzu duk inda suke akwai nisan da babu cikewa har abada tsakaninsu. Babu wani abu daya rage mata a rayuwar AZIZ dinta bayan aurensa da Nicky ta nunawa duniya tayi sirikar da babu gurbataccen jini a jikinta, Zatayiwa AZIZ auren da a duk inda Zaadens suke zasu gani a labarai Susan sun jima da rufe babinsu na shafe tahirin auren yarsu a LIMBAs a yanzu 'yar da aka kashe mata tata Yar sbd gata da nuna karfin ikon dukiya ba kowa bace face bazawara a gabansu yanzu. Gidan a ranar tsit babu wani farin ciki ko walwala damuwa ce me girman gaske a zukatansu Musamman Falaq da gabaki daya duniyarta take ganin ta juye a lokaci daya dan badan Mama itace mahaifiyar data haifi Daddynta ba data gama tsanarta ayau Amma dayake tana girmama duk abinda mahaifinta keso dan haka take hana zuciyarta tsanarta sbd daddy na kaunar mahaifiyarsa. Mama kadai ce a gidan take farin ciki tana zuciyarta kalau sbd matsalarta da tsoronta ya kau dan haka batada sauran fargaba hankalinta kwance saima hidimarta takeyi itada Nicky da zata wuce hakama acan Nigeria tariga ta kira Sayd ta basa umarni ayau din kafin isar Nicky tini aka tanadar mata driver lafiyayye me xamanta tareda sabuwar mota fitinanniyar sabuwar mota daidai raayinta aka kuma sanar da securities da maaikatan gidan isowanta kafin su. Saida ya sanar da AZIZ umarnin Maman Wanda ko sauraron duka zancen baya buqatan yi yace yayi duk abinda Maman tace kawai baya buqatan ji. Karfe 7 na dare Mama da kanta ta fito ta saka Falaq binsu dole suka raka Nicky airport tareda Dr Nico Wanda yake rungume da Nicky din kwata kwata bayason rabuwa da ita sbd yasan zata saka kanta ne a motar da zata fito da dana Sani kila da damuwa sbd baisan gaba ba Amma bayajin akwai filin da kowace irin mace zata samu a zuciyar AZIZ LIMBA dan yasan komai na LIMBA ciki da waje tinda shine likitansa. Dagewan Nicky din ya saka yabarta ta gwada koda akwai damar samun soyayyar AZIZ din tinda zai iya kaunarta ya bata dama ko dan sbd shi. Mama ma kamar baby haka ta ringa tarairayan Nicky din tana mata fatan sauka Lfy da fadan ta kula da kanta sosai akwai isasun masu aiki da aka zuba kome takeso zasu mata. Lafewa jikin Maman Nicky tayi tana sake nuna mata irin kewanta da zatai sbd jinta takeyi kaman mahaifiyar data haifeta sbd tsananin son datakewa 'danta ya shafeta. Falaq Nicky din ta rungume itama tareda sakar mata kiss a tsakiyar kai tana cewa "I will be waiting for you guys" Numfashi Falaq ta sake tareda gyada Kai ahankali tana furta "safe landing" a taqaice. "Thanks my LIMBAs precious" inji Nicky tana sake rungume brothernta tana jin tsananin sonsa da kaunarsa na saka idanuwanta cikowa da hawaye kafin ta sakesa it sake rungume Mama kafin ta juya ta wuce suna mata bye bye. Suna barin airport din ba jimawa jirginsu Nicky din ya tashi suma zuwa Nigeria. ****Adaidai wannan lokacin kuma Jannah ce kwance jikin Ummanta idanuwanta rufe jikinta a sanyaye tana jin kewan Umman na ciko mata da kwalla a ido sbd ta dauki lokaci me tsayi bata kwanta jikin Ummanta b sbd yanayin jikinta sai yau din Umman da kanta taxo ta janyota ta kwantar da ita jikinta tana Shafa mata kai cikeda wata irin kauna da babu sirki itama tayi tsananin kewan Jannah din dan haka yau ta janyota da kanta. Hawaye ne masu dumi suka gangaro idanuwan Jannah ahankali sbd kewan mutum da har abada bazata taba denawa ba bakuma zata taba dena jin radadi da ciwon rashinsu ba wato Miminta da Wanda bai mutu ba Amma a gurinta a zuciya da rayuwarta ya mutu. Ganin hawayen dake gangarowa idanuwan Jannah ya saka Ummah ma idanuwanta cikowa da hawaye kawai suna gangarowa batareda tasan daliliba Amma dai tasan a rayuwarta idan har zataga hawaye idanuwan Jannah to itama nata idanuwan basu kasa zubo da hawayen ba hakama duk duniya batasan tsana ba amma da zataga abinda yake saka Jannah dinta kuka to zata tsanesa da dukkanin zuciya da ruhinta. Saukan hawayen Umman akan gefen fuskanta ya sakata bude idanuwanta ahankali ta zubawa Ummah idanuwanta tanajin kaunar da batasan ta inda take fitowa ba ga Umman, Ta rasa wace irin kauna me tsananin tsafta da girma takewa Ummah wadda bata jinin komai da itaba Amma tanajin kaunarta har jininta kamar yanda ta rasa wace irin kauna Ummah ke mata. Sharewa Umman hawaye tayi tana komawa ta kwanta a kafafunta tareda lumshe ido wannan karon baccin me dadi da nutsuwa tayi a jikin nata. Se dare sosai ta farka taga Umman na dakin nasu har lokacin wato bata tafi gurin Dad ba Wanda gabaki daya yake cikin damuwar ko ta samu tayi baccin. Rufa tai mata tareda addua kafin ita kuma ta miqe ta fada toilet tayo fitsari tayi alwala ta fito tafara nafilolin dare ta jima tana adduoi kafin ta miqe taje ta kwanta take bacci me nutsuwa ya dauketa. Washe gari tinda asuba aka tada Ammar akai masa sauyin aiki aka basa key din lafiyayyar sabuwar motar BMW iX tareda suna da hoton Nicky Managern kamfanin 4&4 ya kawo masa yace yaje airport ya dauko matar gidan. Baiji komaiba ya amshi sauyin aikin cikeda girmamawa ya fice daga gidan ya kama hanyar airport Yana kallan gari cikin sanyi da nutsuwa. Yana isa babu bata lokaci ko wahala ya samu damar ganinta ya zuba mata ido kafin ta iso gurinsa Yana kallan halfcast din macen da kana ganinta bazakai mata tinanin musulma kai tsaye ba duk da doguwar Arabian gown ce jikinta dark brown Amma yanayin yanda ta Dora gyaralen ne fiyeda rabin gashinta a fili. Dauke idanuwansa yayi daga kanta Yana qarasowa gurinta cikin nutsuwa yace "Welcome" Kallansa tayi kafin tace komai ganin sunan 4&4 baro baro dake jikin shirt dinsa me kyau da jeans ya sakata kai tsaye sanin drivernta ne ya iso. Fasa amsa gaisuwarsa tayi ta miqa masa kayanta wanda ya karba ya tura har mota ya saka bayan ya bude mata motar ta shiga ya zagaya ya shiga ya tayar batareda ya sake furta komaiba har suka isa gida. Kallo daya tayiwa gaban 4&4 mansion din ta tsayar da idanuwanta akan sunan sbd bata dauka har gidan da AZIZ LIMBA zai zauna ba a qasarsa bazai saka masa sunansa ba sedai numbers da haryanzu basuda maanar komai. Cikeda girmamawa dukkanin securities din gidan suka taso suka mata barka sauka aka bude gate din suka shige da motar. Maheer ne da Dad suka bude gate din na biyu a tare Wanda ya saka zuciyar Ammar dake kallansu wani irin ciwo da radadin ganinsu suna bude kofar gidan wani. Shigowa yayi yai parking ya fito ya zagayo ya bude mata kofar suma su Dad din cikeda sosuwan zuciya suka sauke idanuwansu daga kallansa. Fitowa tayi su madam Sisi na fitowa tarbanta cikeda girmamawa aka fara mata barka da zuwa duka cikin turanci sbd ba hausarta bata irin karfin nan ba dik da tanaji sbd tsawon shekara biyun datai dasu mama ta koya sosai. Ciki akai da kayanta tana tafe bayansu kafin ta dakata ta kalli Ammar ta ciro 100 dollar ta miqa masa tace ya nemo mata layin Nigeria me kyau. Karba yayi Yana cewa ok. Lafiyayyan sitting room din farko data fara sako kafarta ta sake sauke ajiyan zuciya akusan Karo na biyar sbd ta tabbatarda taxo inda zatai rayuwa irin Wadda takeso sbd duka luxuries na rayuwar duniya babu Wanda babu a 4&4 mansion dan haka AZIZ LIMBA kawai ya rage mata ta mallaka Wanda a cikin gidan nan takeson tafara Haifa masa yayan da zasu sauya rayuwarsa gabaki daya su bata lasisin zamowa rayuwarsa har abada. Lafiyayyan bedroom din dayake hade da wani nutsatsen palo aka kai kayanta Wanda tini aka gyaresa aka kunna ac da qamshi da komai hatta su towels da toiletries an siyo an jeresu tas. Wanka kai tsaye ta fara shiga tana fitowa ta saka riga da wandon bacci sallarma da kyar tayi ta haye gado tareda kashe hasken dakin t shige duvet bacci me nauyi ya dauketa. Fatma ce taxo ta duba tana bacci dan haka baa sake zuwa ba sbd kada a dameta saida ta tashi dan kanta karfe biyun rana kafin ta sake wanka ta fito sanyeda doguwar riga mara hannu da qaramar scarf na Versace akanta tana fidda qamshi ahankali. Madam Sisi ce da kanta tayi serving dinta abinci lafiyayye varieties taci tana gamawa ta koma palo daidai nan Jannah ta sako kai a natse cikin rashin hayaniya sanye da Doguwar riga boubou daidai jikinta da hula hannunta riqe da jakar MTN da Ammar ya bata ta kawo mata. Muryan Jannah dince data gaidata cikin fluent English dinta dayake bayyanarda kai tsaye su din a turai aka haifesu kuma suka taso... Hakanne ya saka Nicky dago idanuwanta da sauri ta sauke akan Jannah din tareda zubawa fuskanta ido tana kallanta batareda ta iya dauke idanuwanta akantaba. Jannah dinma dago idanuwanta tayi jin shiru ta sake magana a natse tana miqo jakar tareda tarin canjin kudin dake cikin jakar da layin yake ciki. Hannu Nicky ta miqa ta karba Jannah din ta juya zata fice ta bude baki tace ta dawo ta saka mata layin sbd bazata iyaba. Dawowa Jannah tayi ta karba tareda karban wayar ta saka mata ta juya t fice zuwa aikinta. Da daddare Jannah ce tayi serving dinta abinci tanaci tana waya da mama hankali kwance batareda jin kadaici ko wani abin ba. Washe gari kai tsaye tace aikin Jannah takeso a komai sbd tafi iliminda zata ringa fahimtar abinda takeso dan haka Jannah ce ta koma me aikinta komai bata iyayi sai anyi mata. Nicky haka kawai ilimi da kyan Jannah tareda wani irin class datake dashi Wanda a jininta yake sai take ganin kamar girman kai Jannah din ke nunawa ita kuma ta tsani Wanda yake qasanta yafita kowane irin abu dan haka tanason raba Jannah da wannan nutsuwar datake dashi dan haka duka ayyukanta n wahala ne Jannah keyi gashi Jannah din bata wani cika magana ba komai tace tayi zatace ok shikenan. Ammar ma ta nasa bangaren aikin yawon wahala ne sukeyi sosai dan kullum sai anfuta da ita gashi batasan koina b shine me kaita harta gama shigarda report na zuwanta zatai hutun satika kafin ta fara zuwa aikin. A hakan sati ya zagayo gabaki daya Nicky ta rikita gidan da murnan zuwan sauran familyn gidan da zasu iso a Daren ranar amma banda mai gidan a yanda suka ji. Sabbin motoci aka kawo da wasu drivers din daga kamfani na mahaifiyarsa da 'yarsa dan haka karfe 1 jirginsu zai suka na dare dan haka duka motocin suna airport tin 11 na dare dan daukansu zuwa gida. #MAMUH #JANNAH ZAD #AYSHNICKY #ZAADENS #LIMBAS ZAFAFA BIYAR KALBIM 500 Mamuhgee KIRJIN ME HANKALI 500 Miss Xoxo ADUNIYATA 500 Huguma AJIYA A DUHU 500 Billyn Abdul 09033181070 09032345899*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 12 Sai dare sosai motocin da suka dauko su Mama daga airport suka iso bakin main gate na 4&4 mansion aka bude musu cikeda girmamawa da farin cikin zuwansu motocin suka shige tin kafin su iso second gate Maheer da Dad suka wangale gate din suna rabewa gefensa suna musu hannu alaman barka da isowa Wanda babu Wanda ma ya lura dasu a cikin motocin harsuka wuce kurya sukai parking. Madam Sisi da Nicky ne suka fito suka tarbesu suna musu barka da zuwa kafin sukai ciki dasu kowannensu a tsananin gajiye dan haka babu abinda suka tsaya sukai ciki. Suna wucewa ciki su Maheer na gama rufe gate din suka nufo motar ganin Jannah itama sai alokacin take isowa sbd tsayawa yiwa Ummah addua datai sbd haka kawai taketa hawaye ba kakkautawa. Uban akwatina ne nasu masu shegiyar tsada designers na LV dasu Versace dasu Fendi set set, Jan kayan suka fara Jannah da Fatma da Amina suna kaiwa cikin gida a first sitting room da babu kowa sai madam Sisi datake kokarin fara hada dining kafin su sugama shigowa da kayan sbd masu gidan sun riga sunyi ciki. Sun dade suna shigowa da kayan kafin suka gama shigowa dasu tas Kafin daga palo suka sake daukansu daya bayan daya suna kaiwa bedrooms nasu Wanda kowannensu Yana toilet babu wanda suka tarar a daki, Suna gama kaiwa suka sauko suna barin palon zuwa kitchen dake palon suka cigaba da hada dining da warming wasu abubuwan da duk aka dafa musu. Suna gama shirya dining din suka wuce sbd madam Sisi ce keda hurumin serving nasu. Dakunansu suka koma sukai abinda zasuyi suka kwanta. Washe gari tinda safe suka tashi tinda yanzu masu gidan sun dawo aikin daban yake dana baya dan haka kai tsaye wanke Jannah tafara yi ta kafin Fatma suka shirya tsaf a natse suka nufi cikin gida. Jannah ce me aikin sitting rooms dan haka ta fara wucewa sama tafara aikinta a natse. Fes ta gyare koina ta kunna AC da qamshi ta sauko tafara na palon kasa shima ba jimawa ta gama koina ya sake daukan kyau da qamshi me nutsuwa da dadi tareda tsit sbd babu wanda ya tashi bacci. Kitchen ta nufa Wanda Fatma da Amina sunyi nisa a aiki dan haka ta saka hannu suna dan fira sama sama Banda ita bata wani cika saka baki ba hakama firar bame hayaniya ba sbd kada a tada masu gidan. Sbd abincin kusan kowa da Wanda yakeci a menu da aka basu dan haka basu gama aikinba sai kusan 10 dan haka suka jere dining tsaf ita kuma ta fara gyara kitchen din da wanke kayan da akai amfani dashi. 10:30 masu gidan suka fara fitowa ciki hadda fiddausi Wanda ta dade da zama limba itama kawai dai sbd sabo ne wani abin idan ba ita tayiba sai su Falaq din basa jin dadinsa. Zaunawa sukai dukkaninsu a dining suka fara cin abinci madam Sisi da Fatma ne sukai serving nasu Jannah da Amina na kitchen na fama da sauran aikin. Sosai suka samu nutsuwa da komai na breakfast din dan haka duk complain din Mama da Falaq basu ce komaiba har aka gama saima Nicky dake kokarin nunawa Mama maids din gidan ba laifi. Suna gamawa suka bar dining din suka haye sama dukkaninsu babu Wanda ya sake jins dan haka masu aiki suka hau aikinsu a natse. Jannah ce ta gyare dining din ta sake gyare koina, Fatma kuma sai lokacin taje sama ta gyaro bedrooms dinsu duka ta sauko. Lokacin sallah nayi sukaje sukayo sallah bangarensu suka taho suka Dora abincin rana Wanda shima bame hayaniya sukeso ba dan haka Jannah ce yawanci datasan kan abincin mutan turai suke barwa gurkin suna ji da sauran ayyukan walahar. Hidima suka wuni sunayi sai magrib suka baro bangaren, Jannah ce ma tafara wucewa tana gama girkin ta zuba a warmers da sauran abubuwan Su kuwa sai bayan sun gama shirya dining tsaf da tsaftace kitchen din kamar baayi aiki a cikinsa ba suna kokarin ficewa fiddausi ta shigo tana sakewa dasu harda Jan su dan surutu ta dafawa Mama Arabian shayi ta kai dining suka sake gyare gurin suka fice zuwa bangarensu sbd fiddausi ce zatai serving nasu tace. Jannah na isa dakinsu wanka tayi Tai sallah ta nufi gurin shan iskansu itada familynta ko data isa suna kan qatuwar dadduma Ammar na sallah da bai samu a jam'i ba sbd shegen yawon da Nicky ta fita dashi wai siyan facesheet dinta daya qare. Maheer da Dad na zaune suna magana Ummah na gefen Dad din Yana bare mata lemun bawo da qaramar wuqa Garba kuwa ruwa ne yaje kitchen din girkin masu aiki ya dauko musu. Tana isowa zaunawa tayi gefen Maheer tana miqa masa hannu a gajiye tace "Nima zansha oranges din,am just so tired" Kallanta Sukai dukkaninsu suna ce mata sannu. Miqawa Ummah nata Dad yayi cikin kulawa Yana cewa "Gashi kisha Amma karki sha da 'yayan ki zubar shima idan yayi Miki tsami karki sha a yanka Miki wani kinji" Gyara masa kai tayi tana rabawa biyu ta basa tace "Kasha kaima" Karba yayi yakai bakinsa yasha Yana jin baida tsami yace "To nasha Kisha kema zan yanda Miki wani" Fara Sha tayi shikuma ya fara yankawa Jannah Maheer kuwa kafafunta data miqe yafara dan Danna mata sbd jikinta ya rage gajiya yanajin kaman ya cire gajiyar da duk takeji ya dawo da ita jikinsa. Ammar na gama sallah juyowa yayi yana yanka mata lemun harda cire mata yayan yana bata Yana basu labarin tsinannan yawon da matar gidan ta jasa shikuma Dad yaci gaba da yankawa Ummah suna firarsu hankali kwance. Fatma na isowa bayan taje itama tayi wanka da sallah suka fara cin abinci duk da baa kwano daya bane sun saba tare suke ci suna firarsu wadda take cikeda kulawan da sukewa juna da yanda suke tsananin kaunar juna. Ummah da Dad a plate daya sukeci Wanda duk rabi ita yake bawa saita koshi kafin yaci, Maheer da Jannah da Ammar kuwa suma a plate daya suke ci wata ran kuma Ammar da Jannah din zasu tare Maheer yaci shi kadai. Fatma da Garba da suke uwa daya uba daya kwata kwata babu sabo ko shakuwa ko tsananin kaunar juna a tsakaninsu a baya Amma zama cikinsu Zaadens din a yanzu kauna da shakuwa ce me girma a tsakaninsu sbd suma a ko yaushe yanzu tare suke ci dan haka suke samun nutsuwa da kwanciyar hankali sbd duk wunin da kowa zaiyi Yana aiki da anyi magrib suna tare har dare sosai sungama shan iska da fira kafin kowa ya shige. Gari na sake wayewa hkaa kowa ya sake kama aikinsa kamar koyaushe Jannah na gamo gyran sama tana kitchen tana aikinta Wanda tana gamawa zata koma bangarensu kawai dai abu dayane take fuskanta yanda Nicky haryanxu bata son aikin kowa sai nata din Wanda zatai so goma tace bai mata ba ahaka zatai rabin wuni tana wahala a dakin Nicky din. Tana gano quntata mata da cin zarafinta Nicky din takeson yi sai bata taba nuna damuwa ko gazawa ba akan duka wahalar datake bata ba sbd kada ta nuna gazawa familynta tsaf zasu aje aikin sbd ita su tafiyarsu su hakura da duk abinda zasu samu ita kuma tinda basuda wani xabi gashi ko gurin zama basu dashi batason ta zamo sanadiyar sake jefasu wani hali sai kawai tana shanye duk wata quntatawa da wahalar datake fuskanta. Tinda masu gidan suka dawo koyaushe suna sama basa saukowa idan ba abinci zasu ci ba dan haka kaf masu aikin gidan bayan Madam Sisi da Fatma data taba ganinsu kokuma ace datake ganinsu sbd lokacin datake zuwa gyaran dakunansu sun tashi suna gurin cin abinci ztaje ta gyaro ta sauko. Babu wani me aiki dayake da ikon ganinsu sai da babban dalilin dan hakanne ma da sun gama ayyukansu suke ficewa zuwa bangarensu fiddausi ce me aikin serving nasu da sauran ayyukansu dan haka basu damu da masu aiki ba kaman yanda masu aiki basu taba samun dama ko hurumin tinanin ganinsu ba. Basa yawo koina sai Nicky datake yawon fita aiki da kuma yawonta na banza koyaushe a cikin kashe kudi a banza a wofi take dan haka ne ma koyaushe tana gurin yawo tana dawowa zataita saka aikin rashin dalili sbd Mama ta tsaya mata kaf masu aikin gidan babu Wanda yasan cewa bawai asalin matar me gidan bace da babu aure a tsakaninsu shiyasa ake tsakanin girmamata da bin dukkanin umarninta. #MAMUH #ZAADENS #LIMBAS ZAFAFA BIYAR KALBIM 500 Mamuhgee KIRJIN ME HANKALI 500 Miss Xoxo ADUNIYATA 500 Huguma AJIYA A DUHU 500 Billyn Abdul 09033181070 09032345899*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 13 Kusan watansu fiyeda daya da dawowa babu Wanda ta taba fita a tsakanin Mama ko su Falaq koyaushe suna sama hutu da rayuwar hutu kawai. Suna cika wata biyu da dawowa Mama ta shirya tayi tafiya zuwa kauye dan haka aiki ya dan rage musu sbd an rage yawa sbd tareda fiddausi ta tafi daga Falaq sai Nicky ne. Ahankali ahankali kawai Nicky taji batama kaunar Jannah kawai sbd har yau ta kasa ganin gazawarta hakama a yanda tai mata tambayoyi taji makarantikan da qasashen datai yawo take taji ta qyamaceta sbd har abada batason Wanda ya fita sbd idan aka fita jin takeyi zata iya hallaka ka ko illataka sbd ka koma nakasu akanta, Akan marks na school tasha tura yara da yawa a staircase na school tin tana yarinya har zuwa gama karantunta Tasha taka mutane da mota ta ayi case din a gama sbd bata yadda da zuwa bayan wani ba a komai na rayuwarta dan hakanne ma takejin batada nutsuwa har abada koda ta samu AZIZ LIMBA saita San inda matarsa ta farko take idan tana raye ta kawar da ita daga duniyar gabaki daya hankalinta zai kwanta shiyasa ta dagewa zuwa Nigeria sbd tasan tabbas a Nigeria take Amma babbar matsalar datake tokare da zuciyarta shine kaf familyn har Mama babu Wanda ya taba fada mata komai na rayuwarsu na baya bata Sani ba waye matar? meya rabasa da ita? Tana raye ko mace? Rabuwa sukai ko rasuwa tai? Matarsa ce ta haifi Falaq kokuwa Ummitah? Duka wannan abubuwan babu Wanda ya taba fada mata su ta kuma rasa tayaya zata Sani sbd AZIZ LIMBA sai Abinda yaso a Sani akansa ko familynsa ake Sani dan rayuwarsa a tsari da wani irin tsaro da privacy yake yinta. Yayanta Dr Nico har haukarta tashi tayi akan ya fada mata Amma yaqi fada sbd sirrin dake tsakaninsa da LIMBA da yawa sedai idan sun mutu Amma akwai Amana me karfin gaske a tsakaninsu dan haka bangarenta daban bangaren LIMBA daban a rayuwarsa. Wannan dalilin ne ya saka batada cikakken bayani komai akan tsohuwar matar LIMBA Amma tayi alkawarin bazata taba samun nutsuwa da kwanciyar hankali ba idan bata nemo ta ba. Sosai taji ta tsani Jannah a gidan dan haka kai tsaye tace a nemo replacement dinta batasonta a mansion din kwata kwata. Hakan ya saka Madam Sisi ba tareda tinanin komaiba ta dauki tsana itama ta dorawa Jannah din sbd sake samun gindin zama a gurin Nicky wadda manyan kudi ta direwa Madam Sisi tace tanason kota halin yaya ta nemo mata komai gameda matar LIMBA tshohuwa. Indai ga kudi babu abinda Madam Sisi bazata iya yiwa Nicky ba dan haka itama goal dinta ya zama daya shine koda zata bata saita nemo labarin tsohuwar matarsa duk da tini Mama ta saki kudi masu yawan gaske aka goge labarai da komai daya shafi auren AZIZ LIMBA da JANNAH ZAD. ***Satin Mama biyu ta dawo d yamma motarsu ta shigo harabar gidan wanda Maheer dake gefe taya Ammar goge mota jin horn da sauri ya nufi gate din Dad ma dayake baya da sauri ya fito jin horn ya nufo gate din shikuwa Ammar juyowa yayi Yana kallan motar dake shigowan su Dad da Maheer suka bude gate din a tare suna fitowa a tare daga bayan gate din wanda yayi daidai da dagowan Mama dake waya da AZIZ LIMBA ta kalli gabanta bakinta na rawa ahankali cikin wani irin sauti bugawan zuciya na shirin kamata tace "ZAADENS" Shiru AZIZ yayi sbd yanda sunan ya sauka cikin kunnuwansa ahankali ya isa kirjinsa Yana yanka wani budadden ciwon dake dabaibaiye da kowane irin lungu na zuciyarsa, Ahankali ya kashe wayarsa batareda ya iya furta kowace kalma ba sbd sanin koma menene Maman bata hayyacinta tinda bakinta ya furta kalman da itace tace bata yafe kowa a ahalinta ya fada ba. Ajiye wayarsa yayi gefensa Yana dago idanuwansa da suka sauya take ya kalli baqin da Sayd ya shigo dasu Yana miqewa dan basu hannu su gaisa a natse cikin steeze dinsa dayake boye kowane irin yanayinsa. Kallo daya Sayd yayiwa idanuwansa ya sauke kai Yana juyawa ya fice dan dauko takardun daya baro office dinsa Wainda dasu zasu zaman da baqin. ***Mama da bugun zuciyarta ke tsananta numfashinta na neman sarkewa ko tsayawa motar bata gama yi ba ta Dora hannuwanta dake wata irin rawa akan murfin motar zata bude sai kuma ta fasa da sauri ta janye hannunta tana zubawa fuskar Dad idanuwanta dake qanqancewa tsabar shock da masifaffen tashin hankali. Fiddausi ma dake gaban motar zaune akan fuskar Ammar Zad idanuwanta suka fara sauka take numfashinta ya tsaya cak a rikice ta juyo da sauri ta kalli Mama dake baya taga numfashinta na neman daukewa idanuwanta kafe akan fuskar Dad. Da sauri fiddausi ta juya inda Maman ke kalla itama nata idanuwan suka sauka fes akan fuskar Dzad kafin ta riqe numfashinta dake futa da karfin gaske Maheer ma ya bayyana a bayan Dzad din dukkaninsu sanye da shirts masu dauke da sunan 4&4 mansion Wanda babu tantama hakan na nuni da a cikin maaikatan gidan suke, Shin sun San a inda suke kuma suka zauna suna aiki kokuwa basu Sani ba?? Shin wace sabuwar masifar ce zata afko ayanzu da katsam Allah ya bayyanardasu a cikin gidan bayan rantsuwa da alkawarin da duka ahalin gidan suke daure a cikinsa na Mama. Kokarin dawo da kanta daidai Mama tayi cikin karfin hali da hadiye duk wata tafasan zuciya da baqin cikin daya taso tayi ta sauke ajiyan zuciya kafin ta dawo da idanuwanta ahankali akan fiddausi da har jikinta rawa yake dan yi. Numfashi me zafi Maman ta sake sakewa kafin ta iya bude bakinta tana kame fuskanta sosai ba sakewa ko kadan tace "Ko a cikin mayen hauka karki yadda ki fadi abinda kika gani, Baki ga kowa ba, Bakima San kowa ba idan wannan maganar ta shiga kunnen Falaq ko Sayd da zai iya kai zancen kunnen 'dana ki Sani zamanki da Falaq a limbas ba ma ya qare kwata kwata har abada, Ina fatan kin fahimta kin kuma San abinda kikeyi? Jajir idanuwan fiddausi sukai take sbd girman magana da abinda Maman take shirin aikatawa na hana kowa sanin Zaadens na mansion din duk da tasan zaiyi wuya gobe a wayi gari dasu a mansion din batareda ta tabbatarda sun bata ba. Tayaya zata boyewa Falaq Zaadens na tareda su a mansion daya Wanda ta tabbatarda Jannah bata nesa tana kusa idanma bata cikin mansion din sbd zaiyi wuya Zaadens su iya tafiya koina batareda jannarsu ba? Tayaya tana kallo Falaq na kuncin rashin Jannah suna guri daya Amma ta kasa gaya mata har sai Mama ta korasu inda bazata taba samunsu a kusa ba kila? Amma kuma hukuncin Mama yayi mata tsaurin da batada xabi saina binsa dan haka ta sauke idanuwanta ahankali jikinta a tsananin mace tace "Inshallah Mama" Ajiyan zuciya Maman ta sauke kafin ta dauke kai daga kallan fiddausin ta cewa driver yakaisu ta gurin hanyar shigar Mai gidan idan yana gari. Daman bai kashe motan ba ya jata zuwa gaba sosai har bakin inda motan me gidan take ta kofa ta Musamman yayi parking. Su Dad bayan motar suka bi da kallo da mamakin kodai Mai gidan ne a ciki y dawo tinda akai can ciki sosai da ita. Basu wani damu ba suka koma bakin aikinsu a natse hankali kwance. Ita kuwa mama bude mata motar driver yayi ta fito ta shige ciki har lokacin zafin zuciyarta bai sauka ba. Fiddausi jiki a sanyaye ta fito ta shige ciki da kayansu itama zuciyarta gabaki daya a sanyaye da kuma fargaba. Suna shiga suka haye sama fiddausi takai kayan Mama har bedroom dinta tukuna ta fito ta nufi nata dakin tkaia kayanta ta kasa fitowa taje dakin Falaq sbd yanda takejin kaman bazata iya fuskantarta ba. Da daddare a waya Mama ta kira Madam Sisi har bedroom dinta abinda bai taba faruwa ba. Zaune Maman take kan sofa bayan gama sallar ishai dinta sanye da damuwar riga me laushi da qaton mayafi a jikinta ta fito dattijuwan datake cikin hutu da daula. A natse Maman ta kalli Madam Sisi ta bude baki batareda ta amsa gaisuwanta ba ta jefa mata tambayar data sakata mamaki kai tsaye "Su waye securities na second gate Dana gani? Meye sunayensu? Tsawon yaushe suke aiki a mansion din nan? Su kadai ne ko akwai budurwa a tareda su??? Shiru Madam Sisi tayi kafin ta dago ta bude baki ta fara da amsa tambaya ta karshe da cewa "Mata biyu ne a tareda su da budurwa da kuma mahaifiyarta me tabin hankali" #MAMUH #ZAADENS #LIMBAS #HOT LOVE #HOT ROMANCE #TWIST ZAFAFA BIYAR KALBIM 500 Mamuhgee KIRJIN ME HANKALI 500 Miss Xoxo ADUNIYATA 500 Huguma AJIYA A DUHU 500 Billyn Abdul 09033181070 09032345899*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 14 *_ZUZEAM VENTURES_* 08144015291 Best Aphrodisiac/kayan mata ASLM barkanmu da wannan lokaci Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini Maganin matsiMaganin mata Maganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki Set na amarya Tabaje tsumin Gomba Xuma kiba ta hips and Brest Magungunan gyran Brest Magungunan Karin hips Maganin sliming Turaruka kala kala Na jiki da kaya da daki turarukan amare Turaren kabbasa Muna da kaya masu inganci  cikin sauki da rahusa Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291 Idan maganin mata kikeso akwai Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻 Bononza Bononza Tsimin mallaka 2k Tsimin dabino 1k Gumba madara 1500 Gumba aya da nonon rakumi  1500 Garin kafi ciccibi 1k Garin bata gaban kishiya 1k Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500 Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 13k Za a bakisu akan 5500 Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k 🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA  NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 8k dinki ki kwashi kayan 16k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallaka sashe 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋 1k Garin 7in1 2k Gumba 3 balai 1500 Gumba kwakwa da dabino 1500 Na Infection  1500 Garin zunzurutun dadi 1500Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 18k All at 8k koda kudinki saida Rabonki. ****************** Dago idanuwa Mama tayi ahankali cikin tsananin mamaki da son sake jin abinda Madam Sisi din ta fada zuciyarta na wani irin zafi da quna me tsanani jin Jannah Zad na cikin mansion din itama, Jannah Zad na cikin inda LIMBAs suke? Jannah na guri daya da inda Falaq da AZIZ LIMBA zai kasance? Jannah na guri daya dasu suna kwana a gida daya? Wace irin juyayyar kaddara ce wannan? Jannar datake kwana tana wuni adduar Allah ya nesanta ahalinta da ita, Jannar datake hana kanta bacci gurin adduar Allah ya hanasu ya kore musu kaddarar ko sake zama qasa daya ko gari daya har abada itace suke kwana guri daya duk lokacin nan batareda saninta ba, Da Falaq ce ta fara ganin daya daga cikinsu Zaadens dame zai faru kenan? Inda AZIZ Yana qasar da shima me zai faru daga lokacinda yaga Zaadens ko Jannah din da kanta??? Wani zufan tashin hankali ne taji Yana gangara a cikin rigarta ta sake dago idanuwanta ta kalli Madam Sisi tana ma rasa tambayar jefa mata sbd tafasar da kirjinta ke yi Madam Sisi data dauka jin akwai me hauka a gidan ne yake buga zuciyar Maman bude baki tayi dan dan gyara zancen tace "Tabin hankalin uwar bame duka bane ko tashin hankali kawai dai kamar y maidata qaramar yarinya ne..." A Karo na uku Mama ta dago jajayen idanuwanta ta sake saukarwa akan Sisin sbd a iya saninta da tabbacinta Mimi ta rasu hakama Anny tana gidan yari ita baa sakota ba sbd nata hukuncin daban da nasu tinda ita matar Mahmoud Zad ce ta tsaya akan saita karbi hukuncin kisan mijinta yanda ya kamata, To ta ina Zaadens suka samu mace kokuma tayaya suka samu uwar data maye Mimi? Aure Dzad yayi? Shin daman yanada nutsuwar aure bayan duka masifun da suka saka mutane da Wanda su suka shiga? Kokuwa karya sukai Mimi bata rasu ba??????? Qarasa tinanin tayi kirjinta na saiya dokawa sbd idan kuwa hakanne tabbas ma Zaadens sun wuce duk iya shedanun da ake tinanin sun kai sedai kuma baa gidanta ba kuma baa cikin ahalinta zaa qarasa wannan mummunan rayuwar ba Hakama a nata bangaren daga lokacinda Falaq ko AZIZ suka San Zaadens na gidan komai nata zai lalace,rayuwar ahalinta zai sake shiga mummunan halinda baa San wa kuma zaa rasa ba, Bayyanar Jannah a ahalinta zai warware mata duk wani alkawarin data daure kowa dashi warwaren da har abada bazai sake qulluwab dan haka kota halin yaya bazata taba barin hakan ta faru ba. Hakama a dayen bangaren Nicky na sanin Jannah da matsayinta na baya a gidan bazata taba hutawaba saita aikata abinda zai iya kai sunansu inda na Zaadens yake wato mummunan suna. Madam Sisi da duk ta nutsu tana karance tsaf halinda Maman take ciki mamaki da nazari ta shiga akan Mama tasan Zaadens kuma alamu sun nuna batason zamansu anan. Batareda Mama ta dago ba ta bude baki fuskanta a kame kai tsaye tace "Ki Sallamesu ayau dinnan su bar 4&4 zuwa Jibi zansa a kawo sabbin masu aikin da suka fisu sbd banda nutsuwa da zama da masu aikin da akwai masu hauka acikinsu" Dagowa Madam Sisi tayi cikin tabbatarda tinaninta akan hakan ta bude baki cikeda girmamawa tace "Mama zasu iya kaiwa gobe da safe sbd yanzu haka suna kan aiki kuma idan suka ajiye ba kowa a qasa, Hakama Ammar Zad din Mss Nicky ta fita dashi yanzu nan, Amma ayau din zan sanar dasu zasu hada komai nasu a Daren Nan da safe su wuce,sedai kuma akwai sauran balance dinsu tinda nanda sati daya zaayi salary dan haka suna bin na wannan watan" "Zan baki balance din ko nawa ne ki basu Amma ki tabbatarda gobe koda kowa zai tashi sun bar 4&4 idan ba hakan ba kece zaki fara wucewa kafin su biyo bayanki" Dago kai Madam Sisi tayi tana girgiza kai tace "Kafin 9 na safe nayi Miki alkawarin sun bar gidan nan" Kofa Maman ta nunawa Sisi da hannu sbd tsananin sarawan da kanta yakeyi batason cigaba da magana. Madam Sisi na fitowa daga palon Mama kitchen ta wuce kai tsaye inda Jannah ke aikinta a natse, Mandi Rice takeyi sai meatballs da chicken soup da Nicky takesha koyaushe, Itada Fatma da Amina suke aikin Amma ta fisu nutsuwa a aikinta duk da suma babu me rashin nutsuwan kawai dai tata tafi bayyana ne sbd rayuwar data taso a cikinta da ilimin tareda wayewanta. Daya bayan daya Sisi ta ringa binsu da kallo tan karantarsu kafin ta sake tsayar da idanuwanta akan Jannah tana shiga tinanika kala kala kafin ta bude baki kamar daga sama dukkaninsu sukaji tambayarta data saka kowannensu juyowa cikin tsananin mamaki a bayyane Banda Jannah data tsaya cak batareda ta juyoba gurin yayi tsit har sai data sake maimaita tambayarta tana kallan Fatma da cewa "Jannah kin taba aure ne?? Numfashi me dumi Jannah ta sauke ahankali tareda lumshe idanuwanta ta budesu sun dan sauya kafin ta juyo ahankali ta kalli Madam Sisi din da girmamawa ta bude baki a natse tace "Aa,namiji daya ne a rayuwata AMMAR ZAD kuma bamu riga munyi aurenba" Fiddausi dake labe ta kofar palo tana kallan Jannah din cikeda wata irin kewa da kauna jin abinda ta fada ya saka idanuwanta cikowa da hawayen qaqanikayi sbd babban kuskuren da zatai Wanda hukuncinsa zaifi na mama shine tanaji tana gani ta kuma Sani tayi shiru har Zaadens subar gidan harma Jannah ta auri Ammar batareda ta nuna ko sanar da Falaq ba ko Sayd. Sake tsayar da idanuwanta tayi akan Jannah tanajin kamar ta fito ta isa ta rungumeta ta karban mata duk aikin duniyar nan batareda gazawa ba Amma tasan ba halin fiddo kanta a gaban Jannah din sbd gargadin mama. Madam Sisi kuwa kallan Jannah din takeyi tana juya maganar akwai aure tsakanin Ammar da Jannah bayan kallan uwa daya uba daya take musu dukkaninsu, Kenan dai akwai abubuwan dake boye da rayuwar Zaadens din sedai kuma koman zamanka munafuki baka iya sanin komai nasu dan tin ba yanxu ba takeson sanin sun din su waye ina suka samu ilimin da suke dashi dan rayuwarsu duk da suna cikin talauci batai kama da asalin talakawan ba amma kwata kwata ko su garba da Fatma dake yan uwansu basa sanin komai game dasu daga su sai su suke sanin iya abinda ya shafesu. Maida idanuwanta kan Fatma tayi Wadda tayi saurin juyawa tana saka hannuwanta a cikin Naman kazar data ciro a freezer zata saka mata ruwa gabanta na faduwa sbd batasan me zatace ba idan itama akai mata tambayar kokuma batason ta bada amsar da zata saka asan eh Jannah din ta taba auren. Numfashi me dumi Madam Sisi ta sauke ahankali tana barin kitchen din tareda jiran dawowan Nicky ta sanar da ita komai. Tana ficewa Jannah bata ko waiwayo ba taci gaba da aikinta zuciyarta na wani irin ciwo sbd a duk lokacinda aka tinatar da ita auren kaddara ya taba hawa kanta tsanar kanta da zuciyarta take ji wani lokacin Yana rufeta. Kammala aikinta tayi ta tattara tabaro ta dawo dakinsu Ummah bata dakin tana gurin Dad dan hkaa wanka ta shiga direct ta zare kayanta ta sakarwa kanta ruwa ta rintse idanuwanta se alokacin wani irin sabon radadin zuciya ke taso ta saka hannunta ahankali tana dafe kirjinta seti da zuciyar Ummitah dake bugawa da ciwo a kirjinta, Wasu hawaye ne masu dumi suka gangaro mata tana sake rintse idanuwa tana jin inama zuciyar Ummitah bata dace da tata ba, Inama tanada halin sauya zuciyar dake kirjinta sbd ta dena bugawa kowace daqiqa da digon sonsa a kirjinta, Inama zata iya wanke jinin dayake dabaibaiye da zuciyar Ummitah dake bugawa a kirjinta sbd wankesa gabaki daya daga kirjinta. Tsananta gudu hawayenta keyi a kan fuskanta suna gangarowa tareda ruwan dake saukan mata tana sake dafe kirjinta da karfi sbd ciwon dayake mata sosai. Ta jima a toilet kafin ta fito idanuwanta sun sauya sosai ta shirya tayi sallar laasar da akai tana toilet ta zame ta dan kwanta sbd ciwon datake ji ya daidaita. Fatma se yamma sosai suka gamo sauran aikin ta dawo dakin a dan gajiye tana bata labarin saida sukai sabon abinci wancan Maman gidan kai tsaye tace a bai mata. Kallan Fatma din Jannah tayi ahankali tareda mata sannu tana cewa meyasa basuzo sun kirata ba anyi aikin tare. Toilet Fatma ta nufa bayan ta cire kayanta tana gyara daurin zaninta a kirjin tace "Kawai barin nayi ki huta naga kaman yanayinki ba dadi sai kawai nayi nawa da naki aikin kuma kinga gashinan mun gama ba bata lokaci" "Nagode Fatma" ta fada tana daga kwancen. Sai bayan magrib ta samu dawowa daidai dan ta tirsasa kanta dan bata iya barin su Dad su San halinda take ciki hankalinsu zai iya tashi ko su shiga damuwa Musamman duk abinda zai tinatar dasu LIMBA a rayuwarsu tayiwa kanta alkawarin bazata taba barin su sake shiga wannan damuwarba. Abincin suke zaune dukkaninsu suna ci suna fira hankali kwance Musamman da a ranar Ummah ta sake samun cigaban lafiyarta sosai harda murmushi takeyi tana cin abinci a plate daya itada Dad da Jannah. Ammar na gefe Yana yanka mata lemu da apple daya siyo mata sbd tana tsananin sonsu shiyasa yanzu dayake fita babu ranar da baya siyo mata su dan hakanne yanzu tana samun fruits sosai sai suke sake qara mata lafiyar jiki harda nutsuwa ma. Madam Sisi ce ta qaraso fuska a sake ta nemi guri cikinsu ta zauna tana cewa "To tinda Kun hadu dukkaninku bara na zauna anan din kawai muyi magana dan sako ne daga sama ya taho gareku" Maheer ne ya kalleta Yana maida hankalinsa akanta. Garba baya gurin Yana toilet gurin wanka yana futiwa nan yayo, Ammar kallanta yayi rabin hnkalinsa na kan Ummah dake fada masa zaqin lemun daya yake bata. Jannah ma hankalinta na kan Ummah da Ammar din Dad ne y ajiye spoon din hannunsa shi da Fatma sun bata dukkanin hankalinsu sbd jin tace sakon daga sama ne dan haka ko yayane kila yanada mahimmaci dan haka y sake bata hankalinsa shida Maheer sosai. #MAMUH #LOVE #FAMILYS LOVE #2 MOTHERS 1 SON #AZIZ LIMBA #JANNAH ZAD #FALAQ LIMBA #SZAD ZAFAFA BIYAR KALBIM 500 Mamuhgee KIRJIN ME HANKALI 500 Miss Xoxo ADUNIYATA 500 Huguma AJIYA A DUHU 500 Billyn Abdul 09032345899 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 15 *_ZUZEAM VENTURES_* 08144015291 Best Aphrodisiac/kayan mata ASLM barkanmu da wannan lokaci Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini Maganin matsiMaganin mata Maganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki Set na amarya Tabaje tsumin Gomba Xuma kiba ta hips and Brest Magungunan gyran Brest Magungunan Karin hips Maganin sliming Turaruka kala kala Na jiki da kaya da daki turarukan amare Turaren kabbasa Muna da kaya masu inganci  cikin sauki da rahusa Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291 Idan maganin mata kikeso akwai Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻 Bononza Bononza Tsimin mallaka 2k Tsimin dabino 1k Gumba madara 1500 Gumba aya da nonon rakumi  1500 Garin kafi ciccibi 1k Garin bata gaban kishiya 1k Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500 Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 13k Za a bakisu akan 5500 Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k 🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA  NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 8k dinki ki kwashi kayan 16k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallaka sashe 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋 1k Garin 7in1 2k Gumba 3 balai 1500 Gumba kwakwa da dabino 1500 Na Infection  1500 Garin zunzurutun dadi 1500Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 18k All at 8k koda kudinki saida Rabonki. ****************** Gyara zama tayi ta fuskanci Dad shi dayake babba kuma jagoran Familyn ta bude baki tace "Dzad kaman yanda kasan lissafin albashin 4&4 na watan nan ya kusa baifi sati daya ba kuma a lissafi kunada hakki cikakke na wannan watan, Inshort dai zaa baku albashinku na wannan watan a gobe Wanda shine na karshe sbd an sallameku daga aiki zaa sauya wasu maaikatan wannan sako ne daga sama umarnin mahaifiyar Mai gidan ce, Dan haka duk abinda kukeyi kuyisa a Daren yau gobe karfe 7 zuwa 8 zaku bar 4&4" Gabaki dayansu a tare suka saukar da idanuwansu akanta cikeda tsananin mamaki harma da tashin hankalinda babu shiri, Dad Su Maheer gabaki dayansu suka kalla shi kuma ya dan sauke kallansa daga kan Sisi Yana kasa kallan yayan nasa kafin suka dawo da kallansu kan Sisi din wadda fes take kallansu babu jin ko tausayin sabo na zama da akai. Dad ne ya sauke numfashi ahankali cikin sanyi da kasa fahimtar komai yace "Sisi akwai abinda ya faru ne? Akwai laifi da muka aikata ne a rashin Sani da aka yanke mana hukuncin hakan? Kallan Ammar yayi ya maida kallansa kam Sisin yaci gaba da cewa "Ko Ammar yayiwa Matar me gidan laifi ne a rashin Sani? Girgiza kai Ammar yayi jikinsa na tsananin sanyi zuciyarsa na nauyi da quncin dayake rufesa na tozarcin da suke haduwa dashi kashi kashi rana tsaka a Koresu dan koina anga basuda inda zasu. Maheer ma da idanuwansa sukai jajir jikinsa a tsananin sanyaye ya bude baki yace "Ko acan cikin gida ne aka samu su Jannah sukai kuskure? Jannah da fatma da jikinsu suma yayi tsananin sanyi da fargaba zubawa madam Sisi idanuwa sukai suji ko laifi daga gurinsu ne. Duka girgiza kai Sisi tayi tana miqewa tace "Ko daya umarni ne kawai sbd angaji daku daman basa son masu aiki suna dadewa sbd kada rayuwar gidan daula da hutu ta shigeku zuciyoyinku su mutu gaba ku kasa neman na kanku shiyasa ake muku irin hakan tinda gashinan Kun shiga tashin hankalin komawa kauye anfara sabawa da hutu da ci me kyau da AC, Gashinan masu rabin hankali ma apple da oranges akesha duk da dare dan..... Jannah ce ta miqe tsaye ahankali idanuwanta na cikowa da hawayen baqin ciki da radadi me zafin gaske dake tafasa zuciyarta da maganganun da ake fadawa ahalinta kowannensu babu me iya cewa komai sbd yanda zuciyarsu ke quna da radadin ayau sune ake cewa kada su saba da daula.. Kallan Sisi tayi ta bude baki tace "Zamu wuce sbd muma bamason zuciyarmu ta mutu anan kaman yanda ta wasu ta riga ta mutu suda basu saba ganin wannan qaramar daular da a gurin ahalina ba komai bace, Har gobe mu talakawane na fili da kika gani amma a zuci da idanuwan Wainda suka San Zaadens sun San har abada zaaci gaba da ambatarsu a sahun wainda sukai arziki" Gangarowa hawayen idanuwanta sukai daidai lokacinda ta kalli Ummah da aka ambata d rabin hankali zatai magana Dad dinta ya miqe tsaye tareda riqo hannunta ya janyota jikinsa ya rungume yana jin radadin saukan hawayenta fiyeda maganganun da aka fada musu Wanda shima har cikin zuciyarsa yaji ciwon maganar da aka yabawa matarsa. Maheer ne ya kalli Sisi din wadda take  a zafafe da maganar da Jannah ta fada mata yace "Inshallah goben zamu tafi Allah ya hada kowa da rabonsa na arziki" Garba daya iso lokacin ya tadda wannan mummunan labarin jikinsa tsananin sanyi yayi ya kalli Fatma wadda take hawaye masu dumi ahankali batareda ta motsa ba. Ummah ahankali itama ta ajiye apple din dayake hannunta tana kallan kowa daya bayan daya ganin yanda kowa ya shiga mummunan yanayi Ammar ma dayake namiji idanuwansa cikowa sukai da hawayen dake cikeda tsananin baqin cikin rayuwa da qunci. Hawayen fuskan jannah ne ke sake gudu Wanda ya saka Umman miqewa tsaye tana bin bayan Sisi da wuqar da Ammar ya aje tana cewa "Waye yace Miki ana saka Jannah kuka a gaban Ummanta, Hadda Ammar ma kuka zeyi Bazan yadda ba" Da gudu cikin matsanancin sabon tashin hankali Garba ya fara yi kanta ya riqeta kafin su Dad din Wanda tafara fizgewa tana sake damqe wuqar a hannunta da karfi tana cewa "Bazan yadda ba ta saka Jannah da kowama kuka saina sakata kuka na jini zatayi a idanuwanta su zan cire mata" Madam Sisi da hankalinta yayi tsananin tashi tayi gaba da gudu tana neman hanyar gudu Amma babu sbd takai bango da rawar muryan tsananin tsoro da tashin hankali tace "Ku fa riqeta da kyau karku saketa kunfi kowa sanin mahaukciya ce zata aikata abinda take fada kuma dukanku gidan yari zaku tana aikata hakan.... Kai kai ku riqeta da kyau,wayyo Allah na shiga uku da wannan masifar, Wlh dole kubar gidan nan tinda dai haukar tafara yawa babu abinda zaisa mu zauna da mahaukciya irin wannan a cikin gida" Maganar Sisin yanka zuciyar kowannensu takeyi Amma duk da hakan kokarin riqe Umman sukeyi sedai kuma wani irin karfin gaske ne na fita hayyacinta tana son kwacewa takeyi, Da qarfi Maheer da Ammar suka riqe hannuwanta suka qwace wuqar kowa zuciyarsa da idanuwansa b dadi Musamman Ammar da baiyi karfin zuciyar Maheer ba hawayensa sauka sukeyi ahankali Yana soka Kansa qasa. Jannah ma kuka takeyi mara sauti tana kallan yanda Umman tajiwa kanta raunika da wuqar sosai harma da Dad duk taji masa ciwo. Da qarfi Dad din ya riqeta a jikinsa qamqam yaqi sakinta duk duka da yakushin datai masa yanajin azaba yaqi sakinta hartai sanyi dan Kanta kafin Dad din ya dauketa yayi dakinsa da ita. Dukkaninsu kowa kasa cewa komai yayi suna ji Sisi nata aibata lafiyar Umman babu Wanda ya iya cewa komai suka shige dakunansu jikin kowa a mace zuciya na daci. Zamewa Jannah tayi ahankali jikin bangon dakinsu ta zube qasa tana rufe fuskanta da tufukan hannuwanta biyu tana kasa sabon kuka sbd tasan wata sabuwar gararin ce take jiransu a waje sbd inda zasu raba suyi rayuwa Ya gagaresu tana fatar dai wainnan jarabawar sun zo karshe Allah ya musu mafitar da bazasu sake zaunawa a karkashin wani ko wata ba. Fatma ma datasan komawa kauye shikenan zai sake durqushe mata rayuwarta data samu ta fara miqawa acikin ci gaba da nutsuwa jin takeyi bazata iya komawaba dadi da wuya zata bi su Jannah tayi rayuwa a cikinsu koda a kango zasu su zauna ta zaba rayuwa a cikinsu. Ammar da Maheer Harma da Garba dukkaninsu a zaune suka kwana babu Wanda zuciyarsa bata cikin tinani me zurfi da radadi, Ammar baqin cikin rayuwarsa kaf baifi ganin hawaye da damuwa akan fuskan Yan uwansa Musamman Jannah wadda yake ganin dukkaninsu sun gaza bata rayuwar data cancanta, Ayau da baa Koresu ba yayi niya baida baqin cikin dawwama a cikin bautawa 4&4 mansion indai zai wadata rayuwar Jannah da Tara abinda zai mallaketa ta zamo tasa yayi rayuwa da ita, Ita kadai idan ya samu baida baqin cikin kasancewa driver har karshen rayuwarsa sbd a yau Yana rayuwa ne sbd Jannah datake tare dashi dan badan hakan ba da tini zuciyarsa ta kasa daukan komai na wannan gwagwarmayar ya mutu, Amma Yana komai ne sbd ya auri jannarsa ya wanke dukkanin baqin ciki da quncin da LIMBA da aurensa ya bata, Ya bata rayuwar kwanciyar hankalina aure ya zamar mata bangon da zata jingina dashi a lokacin gazawarta, Hakama babban nutsuwa da kwanciyar hankalin dayake samu a cikin 4&4 mansion shine Jannarsa n killace a inda har abada idan ba sun bar nan ba LIMBA ko ahalinsa bazasu taba samun ko labarinta ba bare ganinta dan haka yasan tana inda su da jannarsa kamar nisan sama da qasa ne. Maheer kuwa yasan wani sabon babin gwagwarmayarsa ne ya tsaya na nemawa ahalinsa gurin da zasu rabe suyi rayuwa koda daki daya ne hakama yayiwa kansa alkawarin tsayawa tsayin daka ya nema halak din dazai sake gina Zaadens da ita kodan hana hawaye sauka a idanuwan ahalinsa. Dad ma kwana yayi rungume da Ummah a jikinsa cikeda kulawa yana mata addua zuciyarsa cikeda damuwar da baisan ina rayuwa zatai dasu ba kuma a yanzu. ****Washe gari kaman yanda babu Wanda ya rintsa a tsakaninsu hakama Mama bata rintsa ba tana cikin tsananin mutsuwar gari ya waye subar mansion din, Fiddausi ma bata rintsa ba sbd da kunnuwanta taji hukuncin Mama na korarsu, Madam Sisi ma bata rintsa ba sbd tsananin fargaba da tsoron kada Ummah ta biyo dare ta yankata. Dan haka dukkaninsu suna sallar asuba kowa Yana zaune gari ya fara haske suka shirya kayansu tsaf sukai wanka suka shirya, Karfe 7 na safe suka fito dukkaninsu, A lokacin fiddausi na tsaye windown dakinta tana hangosu zuciyarta na wani irin tsananin bugawa da tinanin me zatayi a tsakanin Mama da Falaq dashi Kansa AZIZ LIMBA. Madam Sisi ce taxo kofar dakin Mama tai knockin Maman ta bude ta miqa mata kudinsu ta rufe dakinta tareda takawa ahankali zuciyarta na wani irin nauyi ta isa bakin window din dakinta ta tsaya sbd tanason a kan idanuwanta Zaadens subar rayuwarta data ahalinta har abada. Madam Sisi na isa kasa qarasawa tayi har inda suke sbd Ummah da hannunta yake cikin na Dad sarke ya riqeta cikeda tsananin so da kaunar dayake mata a duk yanda take. Ambatar sunansu tayi da "ZAADENS" Tsayawa sukai daga tafiyar da suka fara Maheer da Dad ne suka fara juyowa a natse suna kallan Sisin kafin Ammar wanda idanuwansa suke jajir har lokacin tukuna Jannah da Ummah Wadda ta juyo gabaki dayanta daidai nan Mama ta yaye curtains na windownta gabaki daya idanuwanta na sauka akan wadda ko mutuwa tayi ta dawo duniya bazata rasa ganeta ba ko daga nisan kilometer nawa ne kuwa... #MAMUH #AZIZ LIMBA #UMMITAH LIMBA #MAMA LIMBA #FALAQ LIMBA #SAYD LIMBA #DZAD #FATIMA UMMAH ZAD #AMMAR ZAD #MAHEER ZAD #JANNAH ZAD ZAFAFA BIYAR KALBIM 500 Mamuhgee KIRJIN ME HANKALI 500 Miss Xoxo ADUNIYATA 500 Huguma AJIYA A DUHU 500 Billyn Abdul 09032345899 07019691719 *_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 16 *_ZUZEAM VENTURES_* 08144015291 Best Aphrodisiac/kayan mata ASLM barkanmu da wannan lokaci Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini Maganin matsiMaganin mata Maganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki Set na amarya Tabaje tsumin Gomba Xuma kiba ta hips and Brest Magungunan gyran Brest Magungunan Karin hips Maganin sliming Turaruka kala kala Na jiki da kaya da daki turarukan amare Turaren kabbasa Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291 Idan maganin mata kikeso akwai Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻 Bononza Bononza Tsimin mallaka 2k Tsimin dabino 1k Gumba madara 1500 Gumba aya da nonon rakumi 1500 Garin kafi ciccibi 1k Garin bata gaban kishiya 1k Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500 Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 13k Za a bakisu akan 5500 Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k 🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 8k dinki ki kwashi kayan 16k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallaka sashe 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋 1k Garin 7in1 2k Gumba 3 balai 1500 Gumba kwakwa da dabino 1500 Na Infection 1500 Garin zunzurutun dadi 1500Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 18k All at 8k koda kudinki saida Rabonki. ****************** Hannuwanta da suka dauki wata irin mummunan rawa zuciyarta na bugawan da kirjinta ya kasa dauka ta saka hannuwan ta bude glass din windon tana bude idanuwanta sosai akan fuskan dake gefen Dzad tana son sake tabbatarda abinda idanuwanta ke gani amma take ganinta yafara daukewa sbd sbd tsananin tashin hankalin da ba saka masa rana ba, Baya tayi da sauri tana fadawa cikin jerin kwalaban tsadaddun perfumes din dake jere a makeken mirror din dakinta alokacinda Ummah ta dago idanuwanta dasuke sak na AZIZ ta kalli Madam Sisi dake yin baya kadan.. Daukewa numfashi yafara kokarin yi tana fizgosa ta nufi kofa da bin bango ta bude ta fito tana bin bango numfashinta na yankewa harta sauko qasa gaba daya bata gani sosai ta fito kofa tana dafe kirjinta taci gaba da biyo bango tabi ta kofar kitchen abinda bata taba yiba tabi ta baya ta nufi inda suke tana jefa kafarta duk inda ta samu batareda tana gani ba. Ummah dake kallan Madam Sisi zuciyarta na wani irin tafarfasa da tsallen zafi kasa riqe kanta tayi ba zato ta fizge daga hannun Dad tayi kan Sisi tana karbe jakar hannun Fatma ta daga zata buga mata daidai isowan Mama da kuma janyewan Madam Sisi da karfi jakar ta sauka a tsakiyar kan Mama wadda ko motsi daya bata qara ba ta yanke jiki a gurin ta zube qasa bakinta na furta kada Wanda ya kira kowa...bata qarasa ba ta some. Fiddausi dake tsaye tana kallo ganin hakan ta qwalla wata irin qara me karfin gaske wadda tasan zata saka duk Wanda yaji fitowa tana ambatar sunan Mama. Madam Sisi ma ihun ta sake tana cewa "Shikenan Mahaukaciyrku ta kashe mahaifiyar Mai gidan mun shiga uku" Tashi hankalin sauran masu aikin yayi da kuma Nicky da ihunsu ya tadota sbd tsoro ta dauka gobara gidan yakeyi tana ganin Mama a some itama ihun ta saki tana cewa ayi sauri a dauki Maman zuwa ciki. Ana wucewa da Maman securities na babban gate ta kira tace kar abari Zaadens subar 4&4 din sbd sun kashe Mama kila. Dukkanin wannan tashin hankalin da ihun da akeyi gabaki daya Zaadens babu Wanda bai riga yayi mutuwar tsaye a inda yake ba da abinda idanuwansu suka gani.... Dad baya yayi ahankali Yana neman xubewa Garba yayi saurin tarbosa cikin tsananin tashin hankali yana kallan Maheer da idanuwansa sukai jajir a Karo na farko dayaga hawaye na gangarowa daga idanuwan Maheer dayake jaruminsu gabaki daya... Ammar kuwa wata irin rawa hannuwansa suka fara idanuwansa na juyewa zuwa jajir ba Kyan gani hakama rawar jikinsa na tsanananta kafafunsa suka kasa riqesa sbd hardasu rawa sukeyi sosai ya zube qasa a durqushe Yana qanqame jikinsa idanuwansa a kafe a qasa. Jannah kuwa har aka bace da Mama idanuwanta basu kyafta daga kan Maman da fiddausi dake waiwayowa tana kallanta da hawaye cike a idanuwanta ba....har sai da suka bacewa ganinta ta daga hannunta daya ahankali ta dora akan kirjinta seti da zuciyarta dake mata wani irin radadi da ciwo me tsananin gaske Wanda ta kasa riqewa ta rintse idanuwanta tana durqushewa qasa itama tana furta "innalillahi wainna ilayhi rajiun" Ummah data itama tai mutuwar tsaye tin lokacinda idanuwanta suka sauka akan Mama kanta ya fara juyawa Yana mata wani irin nauyi zubewa qasa tayi tana dafe kanta da karfi tana bubbugasa da karfi Wanda ganin zata jiwa kanta ciwo ya saka Fatma isa gareta ta riqeta tana kokarin hanata buga kanta a bango. Tsit gurin yayi babu Wanda ya iya motsi sbd mummunan halin da zuciyoyinsu suke ciki tsawon lokaci babu wanda ya iya cewa komai sai Dad ne ya iya bude baki ahankali zuciyarsa na tsananin ciwo yace "Hajiya sakina ce idanuwa suka ganemin a matsayin mahaifiyar me gidan nan da muke ciki? Tanada wani dan ne bayan Wanda muka Sani? Shin Mahaifiyar me gidan akace da 'yarsa ne suka dawo? Shin a gidan waye muke zaune ciki muna rayuwa da bauta qarqashinsa??? Waye yasan sunan Mai gidan nan ya sanar dani dan Allah"" Babu Wanda ya iya cewa komai sai tsananin daci da nauyin da zuciyoyinsu ke qarawa Musamman Jannah wadda dole Maheer ya isa gurinta ya riqota jikinsa Yana kallan inda ta Dora hannunta gabansa na sake sabuwar faduwa ya bude baki zaiyi magana ta dago jajayen idanuwanta ta sauke akansa ta girgiza masa kai ahankali ta iya furta "Am fine" sbd batason shigar dasu sabon tashin hankalin dayafi wannan masifar data bayyanar musu a yanzu yanzun nan. Kenan koda akace me gidan na wata qasar se yanzu ne zai dawo da mahaifiyarsa da yarsa da matarsa kenan AZIZ AY LIMBA ake nufi, AZIZ LIMBA shine ya koma 4&4, AZIZ LIMBA ne yayi aure kenan ya auri wata macen..... Ahankali ta lumshe idanuwanta tana budesu akan fuskan Dad dinta da shima ita yake kalla cikeda wani irin ciwo a zuciyarsa na yanda duka wannan ciwon da suke ji yasan nata yafi hakan Amma tana kokarin dannewa da hadiyewa.... Wace irin nannauyar kaddarace suke fuskanta a rayuwarsu da haryanzu ta kasa daidaita? A yau Wanda suke addua koyaushe da fatan har abada kada Allah ya sake hadasu da ko wanda ya sansa shine suke rayuwa a cikin gidansa karkashin ikonsa a rashin Sani... Ammar daya fita hayyacinsa Jannah ya zubawa idanuwansa yana girgiza kai alaman bazai taba rasataba sbd kalman 4&4 dake yawo a cikin kwanyar kansa tana shirin zautar dashi... Jannah dake hana kowane irin yanayinta bayyana Ammar din ta zubawa idanuwa cikeda tsananin tausayinsa da kaunarsa a matsayinsa na dan uwan dayafi sonta fiyeda komai har Kansa, Ganin yanayin daya shiga tasowa tayi ta dawo gurinsa ahankali ta miqa hannunta ta dora akan nasa dake wata irin rawa baida me rungumesa kaman yanda Mimi ke masa da tana raye ita kadai ce me kulawa dashi a irin wannan yanayin dan haka tana Dora hannunta akan nasa ahankali ya dago jajayen idanuwansa dake cike da taf da hawaye ya kalleta bakinsa na wata irin rawa me tsananin ban tausayi yace "Jannah kece rayuwar da kadai nake nema a duniyata, Jannah kece tawa kaddarar kece zaki zama lafiyata sbd kece maganin ciwona, Jannah kada ki sake zabar kowa akaina zan mutu idan babu ke a rayuwata, Zan jure komai hadda aiki a karkashin AZIZ LIMBA har karshen rayuwata idan har zaki zabeni akan kowa, Jannah karki xabi kowa ki barni dan Allah Jannah kece kadai abinda nakeso a wannan rayuwar" Gurin Dad ya rarrafa komai nasa na rawa sosai ya bude baki zaiyi magana Dad yayi saurin rungumesa Yana basa kyakkyawar rungumar da Mimi ke basa a duk lokacinda yafara loosing control Yana jin tsananin tausayi da kaunar Ammar din na sake cikesa koina sbd shine Zeynab dinsa kuma shine Mahmoud dinsa da duk suka tafi suka barsa shi kadai a wannan duniyar ya bude baki ahankali yace "Ammar Jannah taka ce, Babu Wanda zai sake rabaka da ita, Babban saa da arzikin da muka samu a duk lokacin nan masifun nan shine samun rabuwar aurenta da AZIZ LIMBA, Sakin daman shine abinda mukafi so Wanda shine yasha gabanmu akan komai Amma tinda mun samu mezai saka Jannah ta sake shiga hannun kowa bayan kai Ammar? Jannah dagowa tayi ta zubawa Dad idanuwanta tana kokarin karban zancensa ta cusa a zuciyarta karfi da yaji, Gabaki dayansu jin sukai kaman suna suffocating a mansion din dan ko fuskan Mama basa kaunar sake gani hakama su kansu su Dad basa kaunar bayan mama su sake arba da wani a familyn Musamman Jannah da basa kaunar idanuwanta su sake sauka akan Falaq Aziz bare AZIZ LIMBA din da kansa dan haka ko daqiqa daya basa buqatan sakewa a gidan dan haka suka miqe babu me karfi sosai a jiki amma kuma idan ba ganin sukai sunbar gidan ba zasu iya rasa numfashinsu sbd toshewan kirji gwara suje bola ko Tasha suyi rayuwa dasu ci gaba da zama anan din kenan Mama ta gansu shine akai musu korar rana tsaka wanda ita abinda bata saniba shine da sunsan a ina suke da wlh ko mintina bazasu qara ba a ranar da suzo zasu koma subar gidan. Garba da Fatma da kwata kwata basusan inda kowane lamarin ya dosa ba basu iya tambayaba sbd sunsan dai koma menene ba lafiya bane kuma barin 4&4 din shine mafi alkhairi dan haka kai tsaye suka nufi gate din barin gidan batareda kowannensu ya waiwayoba dukkanin kayan da suka samu anan dinma Banda kudin albashinsu barinsa sukai anan suka fasa tafiya dashi sbd zai Tina musu daga inda suka fito dan haka komai basu dauko ba hakanan suka nufo babban gate inda suka tarar da an hanasu tafiya sai Mama ta farfado anga lafiyarta tukuna. Garba na jin hakan tsoro da fargaba suka shigesa idan ba dauresu zaayi akan hakan ba, Su kuwa su Dad basu wani damu akan hakan ba suka koma suka zauna zaman jira sbd saninsu ne daga su har LIMBAs din babu me kaunar wani dan haka sun San sallamarsu zatai tana farfafowa kawai mummunan baqin cikinsu daya shine lamarin yayi girman da AZIZ LIMBA zai taho qasar sbd mahaifiyarsa. Idan akwai mafi cutatuwar da zasuyi shine haduwarsu gabaki daya da LIMBA Wanda gwara komawa gidan yari akan hakan indai zaa hadasu gidan yarin dukansu ahali daya su rayu a guri daya. Ummah da gabaki daya ta rikice musu suka maidawa hankali sunata kokarin dawo da ita daidai Wanda duk saida tajiwa Dad din rauni Amma baiji komaiba saima rungumeta yayi a jikinsa da kyau harta samu ta dawo daidai tukuna suka dena mata addua suka zazzauna jiran tsammani. Ammar adduarsa gabaki daya komawa tayi akan Mama ta farfado su samu su tafi kawai sbd sosai yakejin baida nutsuwa ko kadan a zaman gidan. #MAMUH #BEST LOVE #HOT ROMANCE #AZIZ AY LIMBA #JANNAH ZAD #AMMAR ZAD #AYSH NICKY #ZAADENS #LIMBAS 07019691719 09032345899*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 17 *_ZUZEAM VENTURES_* 08144015291 Best Aphrodisiac/kayan mata ASLM barkanmu da wannan lokaci Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini Maganin matsiMaganin mata Maganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki Set na amarya Tabaje tsumin Gomba Xuma kiba ta hips and Brest Magungunan gyran Brest Magungunan Karin hips Maganin sliming Turaruka kala kala Na jiki da kaya da daki turarukan amare Turaren kabbasa Muna da kaya masu inganci  cikin sauki da rahusa Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291 Idan maganin mata kikeso akwai Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻 Bononza Bononza Tsimin mallaka 2k Tsimin dabino 1k Gumba madara 1500 Gumba aya da nonon rakumi  1500 Garin kafi ciccibi 1k Garin bata gaban kishiya 1k Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500 Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 13k Za a bakisu akan 5500 Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k 🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA  NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 8k dinki ki kwashi kayan 16k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallaka sashe 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋 1k Garin 7in1 2k Gumba 3 balai 1500 Gumba kwakwa da dabino 1500 Na Infection  1500 Garin zunzurutun dadi 1500Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 18k All at 8k koda kudinki saida Rabonki. ****************** Mama kuwa likita aka kira da gaggawa ya iso ya dubata sbd dukkanin Wanda yake gidan hankalinsa yayi mummunan tashi sun shiga tsoro da shakku Musamman Nicky da idan Mama ta mutu batada me tsyaa mata akan auren AZIZ LIMBA dan haka tafi kowa rikicewa sai kuma fiddausi da itama ta shiga tsoron kada wani abu ya samu Maman wata fitinar ta sake bullowa a tsakanin Zaadens da limbas dan haka duk ta shiga tsoro da tashin hankali tama kasa zuwa ta dubo Falaq da har lokacin bata fitoba duk ihun da akeyi tanaji ta kuma zabi koma menene ba ruwanta sbd a gidan bayan fiddausi a yanzu babu Wanda take ji a ranta sbd Mama ta zama kamar kurji ne a ranta sbd ta shiga tsakanin Daddynta da abinda yakeso a rayuwa fiyeda komai a yanzu duk da bai fada ba tasan hakan kuma a yanda Maman tayi zai zabi rayuwa da ciwon rashin macen da itace rayuwarsa a yanzu dan haka duk abinda yake faruwa a gidan yanzu babu ruwanta dashi koma menene. Babu daukan lokaci sosai Mama ta farfado sedai numfashinta da bugun zuciyarta ya kasa dawowa daidai lokaci daya sbd har alokacin wani irin shock take cikinsa na ganin shin fatima ce ta gani tareda ZAADENS, Shin ko sun San itace asalin mahaifiyar AZIZ LIMBA ne suka nemota dan daukan tasu fansar? Kokuwa dukiyaraa sukeson karbewa su basa mahaifiyarsa tinda AZIZ LIMBA zai iya bada komai daya mallaka a duniya Harma da ransa indai akan Fatima ne, Fatima itace abu na karshe da AZIZ zai gani ya sunkuyarwa da Zaadens kai ya basu komai nasa, Fatima itace makami na karshe da zaa iya kai AZIZ LIMBA qasa akanta, Ta ina suka hadu da Fatima? Meye manufarsu akan hakan? Shin da gaske sun san wacece ita kokuwa? Innalillahi wainna ilayhi rajiun" Ya Allah wace sabuwar masifar datafi ko wace da suka shiga wannan, Tayaya bayyanar Fatima bata fito ta ko inaba sai ta hannun maqiyan data Fi son balain duniya akansu, Tayaya zata iya barin AZIZ yasan Fatima ta bayyana a hannun Zaadens? Girgiza kai tayi a quntace wasu ruwan tsananin baqin cikin da bata taba jinsaba irin wannan lokacin, Kanta tsananin nauyi yake qarawa tana sake jin inama bata ga wannan ranar ba, Idan haka ne tin a yanzu tafara ganin cewa dawowansu Nigeria babu alkhairi kwata kwata acikinsa komaima kila lalacewa zaiyi Wanda wannan Karan indai tana tsaye da kafafunta bazata bari duk Wanda bataga alaman alkhairi a tattaredashi ba shigowa rayuwar AZIZ, Wannan Karan ta zabi zama villain din indai akan a rabata dashi ne. Dago idanuwanta da sukai jajir tayi ta kalli fiddausi da Nicky bayan fitar Dr din daya dubata ta bude baki a hankali tana kokarin boye yanayinta duk da dukkaninsu sun gama sanin tana cikin rashin nutsuwa me girman gaske dan haka akwai abinda take boyewa. "Ban yadda kowa ya fadawa AZIZ abinda ya faru ba, Idan nace AZIZ ina nufin Sayd sbd shine kunnuwa da idanuwansa, Ko a bisa tsautsayi karya taba sanin abinda ya faru, Ko sunan masu aikin Nan da komai ya faru sanadinsu ban amince ya isa kunnuwan AZIZ ba har abada" Dago idanuwanta tayi ta saukar akan fiddausi da nata idanuwan sukai jajir itama ta sauke kanta qasa a sanyaye cikeda mamakin menene ya fito da Maman bayan ko kaunar ganin Zaadens batayi hakama batason ko kadan su San a inda suke. Da kakkauran kalami Maman tace "Kin Sani isar wannan maganar a kunnuwan AZIZ ko Falaq daidai yake da abinda na fada Miki a baya sbd naga alamar kina son zabar zama a wajen LIMBAs Wanda babu nasara ko kadan a bangaren da kikeson zaba" Nicky idanuwanta ta juya ta kalli fiddausi kafin ta dawo da idanuwanta akan Mama tana kokarin fahimtar abinda yake faruwa amma dai koma menene tasan yanada alaqa da abinda baa son ta Sani sbd babu abinda Mama ke boye mata bayan duk abinda ya shafi Matar LIMBA ta baya. Fiddausi kuwa hadiye hawayenta tayi zuciyarta na daci da baqin samun kanta a tsaka me wuya irin wannan ta gyada Kai tana bude baki muryanta a shaqe tace "Insha Allah Mama" Kallansu tayi ahankali tace su tafi taji sauki tana buqatan kasancewa ita kadai. Wani kallo tayiwa fiddausi wanda fiddausi ta fahimci abinda take nufi dan haka ta fara wucewa ta nufi kitchen ta fara jingina da bango tana sauke numfashi me tsananin zafi kanta na toshewa gabaki daya. Tea me zafi sosai ta hadawa Maman ta fito kitchen ta nufi dakin sbd ta tabbatarda Nicky ta fice. Tana shiga tura kofar tayi ta rufe ahankali ta iso gaban Maman ta ajiye tray din hannunta tana durkusawa ta dauka ta miqawa Maman a natse. Kofa Maman ta kalla ta tabbatarda fiddausin ta rufe ta bude baki tace "Na tabbatarda bayan abinda ya faru baa barsu sun fice daga mansion din ba suna nan haryanxu?? "Eh suna nan Mss Nicky tace kar abari su tafi sai kin tashi" Ajiyan zuciya boyayya Maman ta sake tana ajiye cup din hannunta batareda ta iya shan tea din ba dan gabaki daya a cunkushe cikinta yake tace "Shikenan kije zan saka a sallamesu da kaina ki sanar da securities nace idan baniba Kar Wanda ya bada umarnin zamansu ko tafiyarsu a gidan nan" "To" tace tana juyawa ta fice daga dakin. Nicky yau bata fita koina dan haka bata sake sauka ba hakama su Maman babu Wanda ya sake fitowa abinci ma a sama fiddausi ta kawo musu. Mama wuni tayi a tsaye da zaune sbd gabaki daya nutsuwarta bata tattare da ita, Duka AC dayake buga koina na cikin inda suke rayuwa zufa take yi bata iya cin komaiba sai tea da ruwa kadai datake Sha, Bugawa zuciyarta takeyi wadda take hana numfashinta tafiya daidai sbd kasa zuwa ta tabbatarda fatimace a gaban idanuwanta hakama akan wane bagiren zata dauki lamarin. Daga Mama har Zaadens wunin tsaye sukai babu Wanda baya cikin tsananin tinani me zurfi da baqin cikin kasancewa guri daya da juna har lokacin. Duk yanda sukaso tafia sun kasa samun dama gashi basuda labarin halinda ake ciki Maman ta tashi kokuwa haryanxu tana can a sume. Ga yunwa a cikinsu Amma damuwa da qunci sun hana suji yunwar yanda ya kamata dole a cikin kayansu suka hada tea kowa yasha suka ci gaba da zaman radadin zuciya. Da daddare sawu ya dauke tsaf kowa a mansion din yayi bacci Banda su Dad da suke zaune daram har lokacin baqin cikin rayuwa ya gama rufesu sbd ayau sun sake tabbatarda su din ba kowa bane a yanzu sbd yanda aka tsaresu a inda sukejin gwara zaman cikin inda ake gasa bread dashi... Karfe daya da mintina kamar yanda Dad yayi tinanin akwai dalilin hanasu tafiya hakan ce ta tabbata sbd sak a mutum hajiya sakina ta bayyana a palon da suke zaune su dukansu har Fatma da Ummah harma da Garba sunyi nisa sosai a bacci. Ita kadai ce ta taho babu kowa a tareda ita hakama ta tabbatarda babu wanda baiyi bacci ba a mansion din dan haka kai tsaye ta qaraso har tsakiyar palon idanuwanta kafe akan fuskan Ummah dake bacci a jikin Dad hankalinta kwance hannuwanta duka biyun ta sarke hannuwan Dad din dasu wanda hakan ya saka Mama rikicewa ganinta na neman daukewa ta fada cikin kayansu dake gefen ajiye batareda ta saniba tsabar rikicewa. Babu Wanda yayi yunqurin taimaka mata sai Jannah data tashi tareda miqa hannu zata kama ta Maheer ya riqo hannunta a natse tareda dawowa da ita gefensa Yana girgiza mata kai ahankali cikin sanyi yace "Karki taba ta ace mun sake mata wani abin Jannah" Sauke kanta tayi ahankali tana jin batajin zafin Maman sbd ba itace ta lalata rayuwarsu ba 'danta ne Amma kuma dole indai tana Zaadens kuma jininsu ne a jikinta zata tsaya dasu ako wane hali kuma ta tsaya su fuskanci duk wani wnada suke ganin abokin gabarsu ne. Miqewa Maman tayi tana kasa dauke idanuwanta akan hannuwan Fatima da Dzad... Bakinta na rawa idanuwanta na cikowa da hawayen da batasan ma na menene ba ta kalli Dad a rikice tace "FATIMA" Dukkaninsu kallanta sukai suna miqewa tsaye daya bayan daya ahankali kafin Jannah ta isa kusada Ummah tana kokarin riqota Mama ta riqe hannun Jannah din cikin tsananin tashin hankali tace "Ina kuka hadu da Fatima? Dad sake riqe hannun Ummah yayi wadda ta bude idanuwanta ahankali tana miqewa tsaye ta sake riqesa da kyau batareda ta kalli Mama ba. Ganin hakan Mama ta sake ambatar sunanta da dan karfi tana kokarin isa gurinta ta fizgota daga jikin Dad Amma a lokaci daya Umman taja da baya tana riqe Dad da Jannah da kyau kuma a daidai lokacin Ammar da Maheer suka sha gaban Maman suna kallanta cikeda dukkanin tsanar duniya da baqin cikin sake ganin wani daga cikin LIMBAs a rayuwarsu. Da tsananin mamaki Maman ta kallesu kafin ta tsayar da idanuwanta akan Fatiman dake kallanta fes Amma ta kasa sakin Dad bare Jannah da dawo da idanuwanta akan Dad cikin tsananin tsanarsu datake jin tana qaruwar mata tace "Kunsan waye ita?? Sai alokacin Dad ya bude baki a natse yace "Nine nafi kowa sanin ita waye sbd ita din matatace, Idan kuma kinada wani bayanin akanta ki zaki iya sanarwa kafin mu wuce tinda gashi naga harkin tashi akan kafafunki bamuda sauran abinda ya rage mana anan" Wani qaton qullutun baqin cikin dayafi kowane a rayuwarta ta hadiye tana kallansa da tsananin mamaki tace "Matarka? Fatiman ce ta zama Zad itama? Tayaya ta ina? Babu wanda ya tanka ta ta nufi Fatiman da sauri ta riqota tana janyota da karfin gaske tana cewa "Wlh bazai taba yiyuwa ba" Fizge hannuwanta Ummah tayi daga na Maman tana komawa bayan Dad A lokacin ne Dad bacin ransa ya bayyana cikin fushi ya kalli Maman yace "Ko zan iya sanin alaqarki da ita idanma har kin Santa" Kallansa Mama tayi bayan ta dauke idanuwanta daga kan Ummah tanajin wani irin zafi da radadi sedai kuma idan har basusan wacece ita din ba kenan da gaske basusan wacece itaba kuma a yanda take gani Fatiman haryanxu duk tsawon shekarun nan bata warke ba dan haka bazata taba barin su San wacece itaba barema AZIZ ya San Fatima tana cikin Zaadens kuma ma a matsayin Matar dzad. Duk yanda take tsananin so da kaunar Fatima bazata taba iya barin AZIZ yasan tana hannun Zaadens ba bare kuma wai ace ta zama Zaaden din itama, Tayaya ma zata iya barin hakan? Hakama suma Zaadens bazata taba barin su San wacece fatima ba bare suyi yunqurin wani abin sbd zasu samu kaman power ne a hannunsu ta yaqarsu. Dago jajayen idanuwanta tayi da sukai jajir hatta fuskanta tayi ja ta kalli Dzad ta bude baki kai tsaye tace "Na taba saninta ne baya kuma nasan yan uwanta dan haka inason ka bani ita zan baku dukiyar da zaku Gina sabuwar rayuwar da kuka rasa a baya ta dukkanin daula wadda zamuyi nesa da juna babu haduwa har abada." Wani irin kallo Mai cikeda tsananin mamaki da tsana me karfi dukkaninsu suke mata Wadda saka zuciyarta sake bushewa itama tana gyada Kai alaman tabbas abinda sukaji take nufi. Ita kanta Jannah da tsananin mamaki da takaici take kallan Maman sbd kaman da akwai jahilci a cikin zancen. #MAMUH #ZAADENS #LIMBAS 07019691719 09032345899*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 18 *_ZUZEAM VENTURES_* 08144015291 Best Aphrodisiac/kayan mata ASLM barkanmu da wannan lokaci Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini Maganin matsiMaganin mata Maganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki Set na amarya Tabaje tsumin Gomba Xuma kiba ta hips and Brest Magungunan gyran Brest Magungunan Karin hips Maganin sliming Turaruka kala kala Na jiki da kaya da daki turarukan amare Turaren kabbasa Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291 Idan maganin mata kikeso akwai Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻 Bononza Bononza Tsimin mallaka 2k Tsimin dabino 1k Gumba madara 1500 Gumba aya da nonon rakumi 1500 Garin kafi ciccibi 1k Garin bata gaban kishiya 1k Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500 Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 13k Za a bakisu akan 5500 Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k 🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 8k dinki ki kwashi kayan 16k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallaka sashe 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋 1k Garin 7in1 2k Gumba 3 balai 1500 Gumba kwakwa da dabino 1500 Na Infection 1500 Garin zunzurutun dadi 1500Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 18k All at 8k koda kudinki saida Rabonki. ****************** Dad cikin tsananin mamakin dayafi kowane mamakin daya shiga a dan wannan lokacin na rayuwarsu ya dago ya kalli Maman Wadda ta sauya lokaci daya dukkanin annurin fuskanta ya kawar ya zuba mata ido yana nazarin ko dai bata hayyacinta ne, Kodai dukan da Ummah tai mata ya taba kanta ne a lokaci daya? Maheer ma kallan ba lafiyar tinani yake mata sabanin Ammar da hannuwansa suke dan rawa Yana jin kaman ya shaqe Maman harsai ranta ya fice jikinta koma zasu samu sassaucin abinda sukeji gameda LIMBAs din. Jannah ma kallan mamakin takewa Maman ta bude baki ahankali zatai magana cikeda kasa gasgata Maman ce kokuwa Dad ya tareta ta hanyar takowa ahankali ya fito fili daga kariyar da Maheer da Ammar suka bawa Umman. Tsayawa yayi a gaban Maman tareda waiwayowa kadan ya kalli Ummah Wadda itama shi ta kalla ganin ya kalleta tana sake qanqame hannunsa da dukkanin zuciyarta batada niyar sakinsa ko Jannah. Wata sabuwar soyayyarta ce ta sake cike dukkanin zuciyarsa sbd yanayin rashin lafiyanta ya saka da gasken gaske take tsananin sonsa da yayansa wnada ya Sani babu abinda zai taba sauya hakan daga zuciyarta to bare su, Idan har ita mara lafiya tana musu tsananin wannan son to su masu cikakkiyar lafiya nasu ya wuce hakan bare daga lokacinda ta riga ta amsa sunan Zad to sun hadu kenan dan mutuwa ce kadai take cire Zad daga Zaadens. Mama ya juyo ya saukewa wani irin kallan tsanar da yake ganin batama cancanta samu daga garesu ba sbd sunfi son masifa da duk Wanda yake cikin familyn LIMBAs dan haka dan dauke idanuwansa ma yayi daga kanta yace "Sakina kina mantuwa Amma ki tambayi shi 'dan naki bazai taba mantawa da babu abinda duk duniya yake raba Zaadens bayan mutuwa, Allah dayayo mu ahali daya shine kadai yakeda wannan ikon na rabamu ta hanyar daukan rayukan daddaya daga cikinmu Amma babu mutum ko wata dukiya bare daular duniya da zata rabamu, Fatima da kika magana ta riga ta zama Zaaden, Sunan Zaadens take amfani dashi, Shine a bakinta kuma shine a zuciyarta, A ganin ido Bata isa haihuwanki ba kaman yanda baki isa haihuwanta ba Amma duk da hakan ko a matsayin uwa da ya kuke koma uwa daya uba daya kuke wlh ni bazan baki matata ba har abada idan kuma kina son tabbatarda zancen saninta ko alaqardama duk take tsakaninku ina buqatan cikakkiyar sheda da bayyanarwa duniya da zancen bawai iya mu Nan a daki ba a cikin tsakiyar dare sbd magana ake akan Matar dzad uwa ga Zaadens a yanzu, Bayan wannan duka idan bakida wani abin bama buqtaan son kai safe a cikin gidan nan bcz we are suffocating " Dago jajayen idanuwanta da suka qara jajir Mama tayi tana kallan Fatima datake jin tsananin ciwon yanda take zabar makasan Yarta a gaban idonta sbd kawai ciwon hauka Wanda ko hauka tasan nata yakamata ace a jikinta taji tsanar Zaadens koda bata hayyacinta. Akan Jannah Mama ta maida idanuwanta tana tsayar da dasu akan kirjin Jannah din tana kallan yanda kirjinta ke harbawa tanajin sabuwar tsanar Jannah din na rufeta sbd tanada tabbacin zuciyar dake kirjinta ce ta samu kauna daga Umman wanda ta take feelings na tsanar daya kamata taji tai musu sai kaunar tayi nasara akan tsanar, Har xuwa yaushe ne Zaadens zasu ringa samu da mallake komai na Fatima data ita kanta Fatiman, Sun mallake zuciyar Ummitah sun qwace, Sun qwace mata AZIZ dinta Wanda bai taba fada ba Amma ta gani da idonta ta Sani ta qara Sanin Soyayyar Jannah tayi nasara akansa da fansarsa, Soyayyar Jannah Zad ta sauyasa daga AZIZ LIMBA dinta na baya, Soyayyar Jannah Zad tayi nasara akan Soyayyar Ummitah tinda har ya zabi Jannah akan fansar ran Ummitah, Ayanxu data riqesa ta dauresa daga dukkanin Soyayyar da babu amfani a cikinta tayi nasarar shiga tsakanin Soyayyarsa da Jannah har abada kawai rana tsaka sai Fatiman da zai iya komai akanta, Fatiman da tin yana qaraminsa haryanxu bai taba dena nema da quncin rashintaba, Fatimar da itace rayuwar data rage masa yanzu dazai iya sadaukar da komai akanta, Fatiman da batasan tsakanin ita da Ummitah waye yafi tsananin so ba Shine kwatsam ace ta bayyana a cikin Zaadens kuma a matsayin macen Dzad?? Wannan shine abinda har abada bazata iya yadda dashi ba sbd AZIZ zai zabi Fatima ya kuma zabi wanda ya kawo masa Fatima, Tasan har abada AZIZ bazai taba barinta ba amma kuma bazai taba barin wanda suka kawo fatima garesa ba amma kuma shi kansa zai shiga mummunan baqin cikin samun mahaifiyarsa a hannun Zaadens. Zata karbi Fatima bazata taba barin su tafi da ita ba sbd koman Daren dadewa zata bayyana tinda tana hannunsu ta Sani zasu sake daga kansu sbd bazasu taba zama ahakan ba a wannan lokacin ne duniya zatasan Fatima a matsayin uwa a Zaadens kuma AZIZ zai gani kuma zai san ta sani dan haka bazata taba barin hakan ba. Kallan dzad tayi ta sake bude baki a Karo na biyu tace "Zan ninka muku abinda nace a farko so biyar ka bani Fatima ku tafi duk Inda zaku tafi dan Gina sabuwar rayuwa" Tsoki Ammar ya sake Mai cikeda tsananin baqin cikin dayake cinsa ba damar duka, Maheer ma cikeda mamakin yace mata "Babu rayuwar dtaake ta siyarwa a Zaadens Idan da gaske kinsan Yan uwanta ki bamu bayanai da address din komai zamu nemesu da kanmu Amma ki Sani da Sanin danki zamuyi hakan sbd komai ya zama a bude" Jannah kasa cewa komai tayi sbd lamarin ta kasa yadda kwata kwata da Mama ce ke tsaye a gabansu. Dad bai iya cewa komaiba ya kalleta yace "Wallahi tallahi Fatima bazata shiga hannun kowaba sai ranar data samu lafiyanta da kanta ta furta ita din wacece da bakinta dan haka ki Sani ko Banda komai kika sake kwatanta darajar matata da dukiya zanyi sharia dake a kotu koda banda komai kuwa" Wani irin sarawa kan Mama ya sake yi idanuwanta na sake rinewa sbd ganin komai na neman kubuce mata dan idan yace kotu Fatima zata bayyana kenan sbd ba abu bane da zaa boyewa AZIZ idan aka sakata qara kotun duk da tanada power da kudin da zata hana shariar amma Zaadens bazasu bari ba sai sun tabbatarda sunyi abinda zai janyo hankalin mutane akan case din Wanda hakan ne zai saka AZIZ ji ko gani dan haka bazatai wannan gangancin ba, Idan har bazasu bata Fatima ba to tabbas bazasu taba barin 4&4 ba kuma bazata taba barin AZIZ yasan Fatima na 4&4 din ba har sai lokacinda ta samu karbeta ta Koresu tukuna ta bayyanar masa da ita. Juyawa sukai dukkaninsu zasu fice dan barin mansion din gabaki daya ta qurawa hannun Ummah dake cikin na Dzad idanuwanta ki tsaye kaman saukan tsawa sukaji saukan maganarta.... "SALEEM ZAADEN! cak dukkaninsu suka tsaya babu wanda gabansa baiyi mummunan bugawa ba Jannah da Ammar ne suka fara juyowa da sauri suna kallan bayanta zuciyoyinsu na wata irin rawar firgici da wani irin yanayi na tsananin kewa. Dad kasa juyowa yayi sbd yanda zuciyarsa ta cike da wani irin yanayi na tsananin ciwon rashin 'dansa da bai San dalilinta n ambatarsa yanzu ba, Maheer kuwa ita ya juyo ya zubawa ido sbd kai tsaye yasan tasan ina Saleem yake tinda ta ambaci sunansa. Numfashi ta sauke a boye sbd ganin ta sara akan gaba dan haka ta sauke ajiyan zuciya a fili tana bude baki cikeda tabbacin abinda zata fada tace "Saleem Zad Yana raye kuma yana tare da AZIZ LIMBA, Yana hannunsa, Ni kadai nasan inda yake, Ni kadai nasan wane hali yake, Ni kadai zan iya kubuto muku dashi ya dawo gareku ku taru kuyi rayuwa gabaki dayanku, Idan har kace dukiya bata siyan daya daga cikin Zads to ai Rai zai iya siyan Rai ko??? Hawayene masu tsananin zafi da tsananin kewa da kaunar Saleem suka gangaro mata ta rintse idanuwanta tana jin farin ciki me tsanani bayan tsawon lokaci jin Saleem Yana raye, AZIZ LIMBA bai taba mata Saleem dinta ba, Saleem Yana raye, Saleem Yana cikin koshin Lfy kenan. Hawayen farin ciki ne suka cigaba da gangaro mata tana kasa sharewa. Dukkaninsu farin ciki ne ta wani bangaren me tsananin gaske ya cike zukatansu sedai basu nuna mata hakan ba. Dad ya sake kallanta jikinsa na mutuwa da jin nutsuwar 'dansa na raye a natse a sanyaye yace "Saleem idan har Yana raye har xuwa wannan lokacin na tabbatarda ya tsayu ya jajirce ne ga duk azabar rayuwar dayake fuskanta a hannun AZIZ LIMBA dan hkaa nasan zaici gaba da jajircewa har ranar da wahalarsa ta qare dan haka haryanxu babu abinda a duniya zaki iya samun Fatima dashi daga hannuna sai lafiyarta idan ta samu" Da fushi Mama da hakurinta ya gama qarewa tace "Indai bazaka ban Fatima ba to bazaku bar 4&4 da itaba idan kuma ka tirsasa tafiyanku da ita wlh nayi maka alkawarin bazaku isa inda zaku ba saika samu labarin Saleem Zad yabar duniya..." Wani irin jiri ne ya dibi Dad wanda ya sakasa dafa bango da sauri Yana rintse idanuwansa. Kowama irin shock din Dad ya shiga Banda Ammar dayayo kanta Kansa na neman juyewa Jannah ta riqesa da sauri tana qanqamesa. Kallan baqin cikin ganinsu da takaici Mama ta sake musu tana cewa "Zaku zauna a 4&4 a matsayin ku na masu aiki zaku ci gaba da zama matsayin Yan aiki sbd harsai lokacinda kuka yanke shawarar bani Fatima, Idan AZIZ kuke baqin cikin gani to yafi ku baqin cikin hadewa daku Idan kuma 'yarka kake baqin cikin ta dawo LIMBAs to har abada nima bazan bar hakan ba sbd bata cikin rayuwar AZIZ kwata kwata a yanzu yanada wata Matar dan haka zamuyi rayuwa daku a gida daya akan dole bakwaso bama so duk lokacinda kuka gaji zaku iya bani ita ku tafi, Karku manta Saleem Zad rayuwarsa ce take a tsakiya, Ban hanaku tafiya ban kuma hanaku qara ba Amma dai kafin kuyi nisa a duk abinda zakuyi Saleem ya karbi hukuncin. Ina fatan zamu zauna lafiya akan hakan." Tana gama fadar hakan ta juya ta fice sbd tana buqatan ajesu a mansion din kafin dawowan AZIZ ta samu hanyar dauke Ummah daga garesu kafin ta koresu sbd taga alamar bazasu taba bata itaba dan haka a yanzu datai amfani da sunan Saleem tasani bazasu taba tafiya ba zasu zauna sbd shegen son junansu. #MAMUH #LIMBAS #ZAADENS 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 19 *_ZUZEAM VENTURES_* 08144015291 Best Aphrodisiac/kayan mata ASLM barkanmu da wannan lokaci Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini Maganin matsiMaganin mata Maganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki Set na amarya Tabaje tsumin Gomba Xuma kiba ta hips and Brest Magungunan gyran Brest Magungunan Karin hips Maganin sliming Turaruka kala kala Na jiki da kaya da daki turarukan amare Turaren kabbasa Muna da kaya masu inganci  cikin sauki da rahusa Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291 Idan maganin mata kikeso akwai Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻 Bononza Bononza Tsimin mallaka 2k Tsimin dabino 1k Gumba madara 1500 Gumba aya da nonon rakumi  1500 Garin kafi ciccibi 1k Garin bata gaban kishiya 1k Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500 Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 13k Za a bakisu akan 5500 Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k 🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA  NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 8k dinki ki kwashi kayan 16k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallaka sashe 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋 1k Garin 7in1 2k Gumba 3 balai 1500 Gumba kwakwa da dabino 1500 Na Infection  1500 Garin zunzurutun dadi 1500Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 18k All at 8k koda kudinki saida Rabonki. ****************** Tana isa dakinta zubewa tayi a gefen gado tana dafe kirjinta sbd ciwon dayake mata a lokaci daya ciwon zuciya na neman kamata sbd Zaadens da ciwon Fatima. Magani ta ballo tasha ta sauke numfashi da ajiyan zuciya ahankali tana tinanin lokaci yayi da dole zatasan inda Saleem Zad yake sbd bayan Sayd babu Wanda yasan inda AZIZ yakai Saleem a tsawon shekarun nan, Idan har zata ci gaba da juya Zaadens akan Saleem to yakamata tasan inda yake, Hakama ta bangare daya a yanzu batada baqin cikin zamansu a guri daya matiqar zata samu nasarar dauke Fatima daga garesu a lokacin ne zatai musu korar kare ta kai fatima ta ajiye inda itace da kanta zata bayyanarwa AZIZ da ita Amma idan ba hakan ba komai nata lalacewa zaiyi sbd Zaadens hatta AZIZ dinta zasu iya shiga tsakaninta dashi gwara ta hadasa da mahaifiyarsa da kanta sbd ya sake Sanin itace dai uwarsa da babu me kaunarsa kamarta ko Fatiman data haifesa kaunarsu sedai taxo daya. Ta bangare daya kuma tana buqatan hana AZIZ dawowa kasar Nan a yanzu. Da wannan tinanin ta kwanta baccin me Yar nutsuwar samun biyan buqata na daukanta. Acan Zaadens kuwa dif kowannensu yayi mutuwar zaunen da babu sauran tinanin daya rage akansu saina baqin ciki da rashin mafita, Basa kaunar LIMBAs, Basa kaunarsu, Ayau sun sake tsanarsu tsana me girma sbd duk duniya baa taba sakasu a tight spot ba irin wannan. Idan tayi hakan dan karbe Ummah daga hannunsu to tayi babban kuskure sbd hakan bame yiyuwa bane, Hakama idan riqesu a 4&4 shine take ganin zata iya komai akansu to tabbas tayi kuskurenda batasan ina wannan rikicin zai kaisu ba. Ta bangare daya kuma dukkaninsu idan har Mama ta dage haka sosai akan Ummah to tabbas tasan wani abin akanta Wanda suma a yanzu sunason Sanin wacece Umman dan haka suma saisun tabbatarda wacece Umman sbd daman rashin karfi da ikon ne ya hanasu neman asalinta Amma yanzu lokaci yayi daya kamata Susan hakan tinda har Mama ta riga ta nuna Sani akanta. *****Washe gari da safe dukkanin Wanda ke 4&4 da mamakin Mama suka fara tarban safiyar sbd fes ta tashi hankali kwance kaman bata taba ciwon komaiba, Mamakin jamaar gidan bai qaru ba saida sukaga Zaadens sun fito bakin aikinsu kowa hankali kwance batareda bayyanarda tsananin baqin cikin rayuwa a 4&4 din dake cikin ransu ba, Fatma da garba sunsha mamaki sosai sbd duk wainar da aka toya da tsakiyar Daren basuda labari sundai wayi gari da komawa bakin aikinsu dan haka sukai farin ciki da hakan, Madam Sisi da kwata kwta bataso hakan ba gurin Maman taje kai bayani kai tsaye Mama tara kowa har securities din main gate ta sanar dasu Zaadens zasu ci gaba da zama da aiki a 4&4 ba buqatan tambayar komai. Da mamaki kowa ya watse sedai ba damar tambaya. Fiddausi data riga tasan akwai dalilin hakan itama a nata bangaren yanke shawarwari ta fara yi akan zabar LIMBAs ko Zaadens wanda zatai hakan ne sbd Falaq dinta Amma zata Kara jira tagani. Nicky ma alaman tambaya me girman gaske ta Dora kan Zaadens Musamman ganin Mama sosai take hana barinsu hutu aikine sukeyi yanzu ba kadan ba Wanda duk takun Maman Zaadens na sane kuma sun shanye sunqi nuna damuwa ko gazawansu. Itama Nicky qara takura Jannah tayi da ayyukan fiyeda na baya Wanda itama Jannah din Sam bata damuba. Mama umarni me girman da tsaurin gaske ta bawa madam Sisi akan duk rintse kada a ringa barin Umman Jannah fitowa fili kada a taba barinta fitowa bangaren masu aiki koda hakan na nufin ringa sakawa bangaren tsaro ne. Fiddausi duk yanda taso ta ringa taimkawa Jannah Sam Jannah din bata bari sbd batason ayita fada ko hayaniya idan Mama ko Nicky sun Sani, Mama ta saka fiddausi duk rintsi kada ta bari Jannah da Falaq su hadu kaman yanda itama Jannah din batason harta bar gidan ta hadu da Falaq sbd zuciyarta zata iya samun raunin da zata iya bawa ahalinta matsala dan haka duk abinda zai kaita sama aiki tana tsananin kiyaye haduwa da Falaq wadda haryanxu Allah bai hadasu ba. ********Ahankali tafiya ta sake fara tafiya lokaci na qara tafiya duk lokacin Mama taji tahowar AZIZ saita tabbatarda ta hanasa ta hnyar datasan zai fasa da kansa, A duk lokacinda yayi maganar tahowa kai tsaye take nuna masa ta matsu da dawowan tasa sbd Yana dawowa alkawari ne sai anyi aurensa da Nicky zai koma, Tana fadar hakan yake fasa tahowar sbd bazai taba iya musa mata din ba idan haryazo tabbas zai aikata abinda tace din. Bayan hakan akwai babban Al'amarin dayake riqesa acan din Wanda koyaushe baya cire tsammanin zuwan Wadda yayiwa alkawarin jira na har tsawon rayuwarsa a cikin sakonsa dan hakanne kwata kwata barin qasar baya cikin tsarinsa saida Falaq ta sakasa cika nata alkawarin na dawowa Nigeria Amma duk da hakan shi bayada tabbacin dawowansa gaba daya sbd alkawarin dayake Kansa. Wata irin tsana ce wadda take a bayyaane Mama da Nicky kewa Jannah a gidan wadda take sake saka Jannah din zama jaruma sbd komai da suke mata ta hadiye tana shanyewa, Duk abinda ake mata Su Dad sun Sani Amma a haka suke hadiye baqin cikin da ciwon duk abinda suke ji sbd ta nuna musu zata iya kada Wanda ya damu da komai. Abu daya ne yake girgiza zukatansu fiyeda zafin qin da sukewa LIMBAs shine dawowan AZIZ LIMBA da kansa da basa fata suna nan sbd basusan yaya Jannah zata iya karban hakan dan haka a fili a boye addua da fatansu daya kada Allah ya kaddari haduwarsu dashi sbd Jannah dinsu kawai. Ammar yafi kowa shiga tashin hankali na boye da tsananin rashin nutsuwa akan dawowan LIMBA wanda a yanzu adduarsa ta koma akan Allah ya hanasa dawowa harsai ranar da Allah yayi suka bar 4&4. ****** Karfe 7 na safiyar da Jannah ta raba dare tana yiwa Mama aiki a dakinta ya saka Fiddausi kasa riqe zuciyarta daga abinda takeson aikatawa Wanda shine zai kawo AZIZ LIMBA gabaki daya a qasar koda Sanin kowa ko bada sanin kowa ba sbd Mama bazata taba barin ya dawo ba matiqar Zaadens na gidan. Tsaye take a kitchen tana kallan tray din da cup data dafawa Falaq madara yake tanajin bugun zuciyarta na qaruwa hakama idanuwanta na cikowa da ruwa... Mama ta sakata alkawarin bazata taba fadawa Falaq ko Sayd Zaadens na gidan ba hakama ta sakata alkawarin bazata taba barin falaq taga Jannah ba to batada zabin daya wuce ta saka Jannah zuwa ga Falaq din da kanta hakama AZIZ LIMBA yazo ya kawo Kansa  ga 'yarsa da duk abinda yake koma menene zai aje yazo. Tsoro ne yake cike kirjinta da fargaba sosai, Shakka takeji matiqar gaske amma kuma duk motsinta Mama da madam Sisi harma da Nicky suna sane dashi dan haka batada zabin daya wuce hakan. Kwalban chemical based sweetener dake hannunta ta daga tana kalla Wadda ana ajiyesa ne sbd Nicky dake amfanin dashi sbd komai nata kamar bana mutane ba. Budewa tayi ahankali idanuwanta na cikowa da hawaye ta zuba sosai a cikin tea din tareda maidawa ta rufe ta dauki spoon din ta juya tea din a hankali ta maida kwalban inda take ta goge hannuwanta zuciyarta na wani irin nauyi ta bude baki ahankali ta tace "Falaq ki yafemun, Daddyn Falaq and Jannah duka ku yafemun Banda zabin daya wuce hakan ne kuma bazan taba illata falaq ba ciwonta kawai zan tayar" Daukan tray din tayi ahankali tana ficewa daga kitchen daidai lokacin su Fatma suka shigo dan fara nasu aikin Jannah na bayansu sosai sbd da dan zazzabi ta tashi yau din. Ahankali fiddausin ke takawa zuwa saman tanajin kaman ta fasa abinda take niyar yi din sbd zuciyarta dake hanata hakan dan tamkar jinin daya fito daga jikinta take jin Falaq... Duk da abinda zatai tana kokarin yi dinne sbd hada Falaq da abinda take tsananin kauna amma kuma tana jin kaman bazata iya sakata a mummunan hali ba sbd ta hadata da Jannah da kuma zuciyar asalin mahaifiyarta. Kofar bedroom din Falaq ta tsaya cak tana jin bazata iyaba. Ajiyan zuciya da numfashi me zafi da daci ta ringa saukewa tana hana zuciyarta. Ta share tsawon mintina biyar a tsaye bakin kofar dakin kafin ta juya ahankali jikinta a tsananin sanyaye ta fara takawa Falaq ta bude dakin ahankali da wayarta a hannunta charger dinta taqi yi tin jiyan dan haka ta fito dole dan neman fiddausi din. Ganin fiddausin na kokarin sauka da tray din tea din datasan ita ta hadowa ya sakata fitowa gabaki daya tana nufo fiddausin tana cewa "Ina zaki kuma tinda nariga na tashi zansha kawai daman da yunwa na tashi da haushin wayana ya kasa caji and I really need to talk with my daddy" Sauri fiddausi ta qara tana kokarin basarwa tace "Yayi sanyi bara na sake dafa Miki wani" "Inji waye bayan I can still see its hot" Yanda fiddausi take sake sauri yasa Falaq sake dariya tana binta da gudu tinda sun saba irin wannan wasan. Hayaniyarsu ya saka Mama fitowa da sauri jin falaq na sauka a daidai lokacinda bata saba sauka ba kuma Jannah na nan. Fitowan Mama ya saka Nicky fitowa a tare suka nufo qasan. Daidai isar fiddausi palon qasa tana tsananin addua da fatan Jannah tana palon tana aiki.. Falaq kuwa biyota tayi ta riqeta a tsakiyar palon tareda dauke cup din da sauri tana juyawa da gudu tana kai cup din bakinta tafara Sha tana kokarin komawa sama Mama na saukowa fiddausi kuwa sakin tray din hannunta tayi cikin tsananin tashin hankalin tea din da Falaq din ke Sha tana dariya sbd sun dade basuyi wasa irin haka ba. Qarar faduwan tray din hannun fiddausi ya saka Falaq juyowa tana qarasa shanye tea din da yayi wani irin taste zatai magana Jannah da Fatma suka shigo lokaci daya a palon sbd qarar faduwan tray din, Fatma ce ta fara sako kai kafin Jannah din a natse tana dago fararen idanuwanta tana saukesu akan fiddausi... Cup din hannun Falaq ne ya subuce daga hannun nata yana faduwa qasa ya tarwatse tana kasa motsawa daga abinda idanuwanta suka gano mata Wanda kaman bazai taba yiyuwa ganin Jannah a 4&4 ta bayyana.... Mama wani irin baqin cikin dayake rufe idanuwanta ne yake saukowa daga samanta zuwa qasanta idanuwanta akan Jannah Wadda itama qarar watsewan teacup din ya sakata dagowa idanuwanta na sauka akan Falaq wadda tai mutuwar tsaye.. Kafafunta da suke mutuwa Falaq ta daga har lokacin idanuwanta basu dauke daga kan Jannah ba ta fara saukowa bugun zuciyarta na tsananta yana sauyawa da karfin gaske sbd shock da kuma abinda tasha.. Taku biyu tayi Mama ta riqe hannunta tana hanata qara taku ko daya sedai kafin kowa yayi kowane irin motsi Falaq din ta yanke jiki ta fadi a stairs din tana gangarowa wnda ya saka fiddausi fasa ihun kuka tana yi kanta. Ita kanta Maman kan Falaq din tayo hankali tshe. Jannah taku daya tayi idanuwanta na sauyawa zata isa ga Falaq din sai kuma ta dakata tana komawa gefe ta tsaya zuciyarta na wani irin radadi. Hankali tashe Mama da fiddausi suka dauketa zuwa sama Mama na cewa Nicky tayi gaggawan Kiran likita. Da sauri Nicky ta dauko wayarta amma kuma batada niyar fara Kiran doctor saita fara Kiran AZIZ ta fada masa mummunan halinda Falaq din ta shiga sbd tasan yau bazai kwana ba saiya biyo jirgin zuwa Nigeria Wanda zuwansa shine aurensa da ita daman tana neman hanyar kawosa Nigeria yau Allah ya kawo mta dan haka bata damu da gargadin mama datace kada Wanda ya sanar masa ba. Kiran farko datai bai daga ba dan haka kai tsaye ta kira Sayd Yana dauka ta fasa wani irin kuka tana cewa "Falaq ta ynke jiki a stairs ta fado tana bleeding tako ina" Dayake a handsfree take AZIZ na zaune Yana jin abinda ta fada dukansa dan haka dif kawai taji wayar ta mutu sbd Sayd bai dauka abinda zata fada ba ya saka handsfree din. #MAMUH #AY LIMBA #AZIZ LIMBA #ABDULAZIZ LIMBA #4&4 LIMBA 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 20 *_ZUZEAM VENTURES_* 08144015291 Best Aphrodisiac/kayan mata ASLM barkanmu da wannan lokaci Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini Maganin matsiMaganin mata Maganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki Set na amarya Tabaje tsumin Gomba Xuma kiba ta hips and Breast Magungunan gyran Breast Magungunan Karin hips Maganin sliming Turaruka kala kala Na jiki da kaya da daki turarukan amare Turaren kabbasa Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291 Idan maganin mata kikeso akwai Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻 Bononza Bononza Tsimin mallaka 2k Tsimin dabino 1k Gumba madara 1500 Gumba aya da nonon rakumi 1500 Garin kafi ciccibi 1k Garin bata gaban kishiya 1k Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500 Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 13k Za a bakisu akan 5500 Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k 🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 8k dinki ki kwashi kayan 16k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallaka sashe 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋 1k Garin 7in1 2k Gumba 3 balai 1500 Gumba kwakwa da dabino 1500 Na Infection 1500 Garin zunzurutun dadi 1500Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 18k All at 8k koda kudinki saida Rabonki. ****************** Su Mama nakai Falaq daki suka kwantar wayarta dake hannunta tafara ringing Wanda bata damu da dubawab sbd kokarin Shafawa Falaq din ruwa dasuke sedai ba alaman zata farfado Wanda hakan yake basu tabbacin ba suman shock bane akwai abinda ya sakata collapsing wanda suke fatan ba ciwonta bane Musamman fiddausi da hankalinta yayi mummunan tashin da har take jin tana fita hayyacinta sbd tsoro da fargaba tareda mummunan baqin cikin abinda ta aikata din. Sake shigowan Kiran ya saka Mama dago wayar cikin tsananin fushi tana dubawa gabanta ya yanke y fadi sbd Kiran AZIZ ne. Kasa dagawa tayi kirjinta na harbawa harta yanke wayar, Kokarin sauke numfashin tsinkewan Kiran takeyi sbd tasan baya wuce kira daya tsananinsa biyu dan haka tinda na biyu ne yayi bazai sake kira ba... Sake shigowan kiransa ne ya saka zufa tsatsafo mata tana dagowa ta kalli fiddausi da batama hayyacinta daidai tasan ba lallai ta fada masa to Amma wannan kirn nasan dole da dalili. Shigowan Nicky ne tana cewa "The doc will be here in no ti..." Kallan da Mama ke mata ya sakata kasa qarasa zancen tana shiga mamakin ko dai Falaq din ta mutu ne. Kiran AZIZ ne ya sake shigowa ba kakkautawa a wayan na Mama data kasa dagawa har lokacin, Wayar fiddausi ma dake dakinta Sayd na can na mata Kiran da babu adadinsa Amma baa dauka. Fatma dake gyaran dakin fiddausin ne dataji Kiran yayi yawa ta fito da wayar ta iso dakin tai sallama kanta a qasa tace "Anata Kiran wayar ne" Tasowa fiddausi tayi ko ganin gabanta batayi ta riga Maman karban wayar tareda dagawa a take bama tareda ta duba waye ba Amma tasan bazai wuce Kiran Daddyn Falaq din ba ko Sayd.. Muryan AZIZ ce kai tsaye ta bayyana babu rahama ko kadan a cikinta cikeda kamewan da hatta Mama saida cikinta ya juya yace "Meya samu Falaq din? Kuka fiddausi ta fasa mara sauti sosai sedai cike yake da tsananin tashin hankali tace "Ta yanke jiki tana tsaye stairs sai ta fado amma ankir....dif taji ya kashe wayar yana dago idanuwansa da suka sauya take yace "Siyamun ticket na tafiya yau dinnan idan akwai" Sayd da tin dazun yafara kokarin siyan tickets din yace "Already on it" Miqewa yayi daga zaunen dayake yana barin office din cikin gidansa da suke suna wani aikin ya wuce ciki Yana kallan agogon hannunsa sbd ya kwatanta time din isarsa idan ansamu ticket din yanzu. Acan kuwa wayar na mutuwa fiddausi dagowa tayi ta kalli Mama wadda tariga ta shiga mummunan yanayi me girman gaske sbd tasan mutuwa kawai zata hana AZIZ LIMBA isowa Nigeria zuwa dare ko asuban yau, Fiddausi take kalla da wata irin mummunan yanayi zatai magana fiddausi ta girgiza kai tana cewa "Bani bace kawai Kiran na samu a yanzu gabanki aka kawon wayar Mama" Juyawa Mama tayi kan Nicky dake kokarin isa gurin Falaq ta riqota ta dawo da ita gabanta idanuwanta jajir tace "Waye ya kira AZIZ ya fada masa? Kece kikai hakan? Damuwa Nicky din ta bayyanar sosai a fuskanta dan nuna kulawanta akan Falaq tace "Na shiga tsoro da tashin hankali ne shiyasa na sanar masa sbd kada yaji daga baya yaga laifinmu da muka boye masa amma ai bai daga wayanba Sayd na kira....." Zamewa Mama tayi ta zauna kan sofa dake dakin tana rintse idanuwanta cikeda wani irin tsananin baqin ciki da takaicin Nicky din ta kalleta kaman zatai mata duka tace "Kin kirawa kanki balai da masifar da bazaki iya ba garin neman sunanki, Kin kira mana ruwan da baya taruwa, Meya kaiki? Wa ya aikeki. Innalillahi wainna ilayhi rajiun" Tinda kikai hakan saiki shirya ganin abinda baki tsammata ba kala kala sbd......... Kasa qarasawa tayi tana dafe goshinta sbd yanda kanta ma yake sarawa, Babu daqiqiya irin Nicky sbd ta wargaza mata komai da wannan Kiran dataiwa AZIZ, Itadai haduwansa da Jannah tasan bazata taba iya hanawa ba indai ya iso din sedai tasan bazai taba komawa Jannah dinba tinda tai rantsuwa dan haka wannan Nicky ce a ruwa tsundum ita tata matsalar shine cigaba da hana Ummah fitowa duk rintsi bazata fito inda AZIZ zai ganta ba ko Sayd sbd Sayd na ganinta a take zaiga kamannin Ummitah a tattare da ita kuma ma tana shakkar idan kila bai taba ganinta koda a photo bane dan akwai sketches dinta da a baya AZIZ ya ringa sakawa anayi masa na nemanta suna nan daki guda a yanzu batasan inda AZIZ yakaisu ya boye ba da ko ita ta dena ganinsu tinda Falaq t fara wayo y boye su sbd kada ya raba mata hankali tinda haryau bata san cewa ba Mama bace ta haifesa ba. Nicky shiru tayi tana nazarin maganganun Mama Amma bata wani damu dasu ba sbd ita dai a saninta kaf duniya Falaq zata nunawa kulawa da so ta samu AZIZ sbd Falaq ce abinda zakaso ka Samu isa zuciyarsa kuma indai hakan zaisa y dawo Nigeria batada baqin ciki tinda dawowan nasa shine aurenta dashi dan haka koma me zai biyo bayan ya biyo bai dameta ba indai zai diro qasar buqatanta ta biya. Isowan Dr ne ya saka dukkaninsu fitowa sai fiddausi aka bari suka dawo palo suka zauna ran Mama babu dadi kwata kwata. Nicky kuwa breakfast dinta ta saka Jannah ta kawo mata har saman ta ajiye mata ta fara ci a natse hankalinta kwance. Kallan takaici da baqin ciki kawai Mama ke binta dashi tana rasa abin fada mta amma dai tasan idanuwanta da zuciyarta zasu fada mata nan ba da jimawaba indai AZIZ LIMBA da JANNAH ZAD suka hadu. Jannah da wani irin nauyi ne yake danne da zuciyarta a natse ta gama ayyukanta tana kokarin saukowa fiddausi ta bude dakin Falaq ta fito tareda Dr da zai wuce ta sauke idanuwanta da sukai jajir akan Jannah dake kokarin sauka ta bude baki kai tsaye tace "JAN" cak Jannah ta tsaya idanuwanta tana lumshe idanuwanta ahankali sbd Falaq dinta ce kadai me kiranta da sunan fiyeda kowa. Kasa juyowa tayi saida fiddausin ta tako a natse ta tsaya bayanta tace "Tana buqatan black tea zata Sha magani dashi" Ajiyan zuciya ahankali Jannah din ta sauke sbd tasan fiddausin na kokarin fada mata Falaq din taji sauki. Gyada Kai tayi batareda ta juyoba ta fara sauka tana sauke ajiyan zuciya a jere sbd ayau bayan shekaru zata hadu da Falaq ta kalleta da kyau taga lafiyan data samu zata hadu da Falaq ayau a matsayin 'yar da zuciyan dake kirjinta ta Haifa. Tana isa kitchen din kai tsaye tea da pancake ta fara kokarin hada mata da lafiyayyan zuma da chocolate mix. Acan saman kuwa Jannah din na sauka miqewa mama tayi ta isa dakin Falaq ta sameta zaune tana kokarin saukowa gadon ta fito jikinta har wata irin rawa yakeyi idanuwanta suna tara ruwan hawayen farin cikin datake jin kaman uwar data haifeta ce ta dawo duniya, Kuka takeson fasawa tana son furta JAN Amma bakinta sbd rawan dayake ya kasa furtawa ta nufi kofa da sauri zata fita Mama ta shigo dakin. Rufe kofar dakin Mama tayi tareda juyowa ta kalli Falaq da idanuwanta fes tace "Jannah ce da gaske kaman yanda kika gani amma a matsayin me aikin 4&4, Bazaki taba komawa yanda kike da ita a baya ba zaki mu'amalanceta ne only as Yar aikin gidan nan idan kikai abinda ya wuce hakan nayi Miki alkawarin korarsu aiki su tafi inda har abada bazaki taba sake ganinta ba, Dan haka indai kinason ganinta zaki kulata ne kadai a matsayin me aikin gidan nan, Duk kaunar da mahaifinki ke Miki karki manta baya taba saba umarnina dan haka korarsu ba wani big deal bane a gurinsa idan nace hakan, If kinason Jannah ta zauna lafiya a 4&4 ba azabar aiki ba wulaqantawa kibi yanda nace, Zabi ya rage naki" Juyawa tayi ta bude kofar dakin zata fice Jannah ta buga kofar dakin ta fiddausi n gefenta. Bude dakin Mama ta qarasa yi ta kallesu kafin ta juyo ta kalli Falaq wadda idanuwanta sukai jajir tanajin kaman zuciyarta zata buga sbd tsananin baqin ciki da radadi me zafi... Mama tasha gabanta anan sbd bazata taba yadda a rabata d Jannah ba ayanzu, Bazata taba yadda a wulaqanta Jannah ba hakama bazata taba iya kallo a wahalar da ita ba., To amma indai Mama tace hakan zata yadda ba komai bane indai Jannah na mansion din Daddy dinta ma yananan hakan ya isheta zata nunawa Mama umarninta daban abinda zai faru daban sbd indai hakanne ma Jannah a matsayin me aiki shine abu mafi kyau a yanzu gareta dan hakan na nufin zata bawa Jannah umarni tabi kowane irin ne kuma zata sakata aiki kowane irin ne tayi ba gardama. Ajiyan zuciya ta sauke tareda dagowa ta kalli Mama tana share hawayenta da suka gangaro ta juya batareda ta kalli Jannah dinba ta zauna bakin gadon data tashi. Shigowa Jannah tayi a natse ta ajiye tray din hannunta tareda dagowa ta saukar da idanuwanta akan Falaq tanajin duk wani tsananin kaunar Falaq din data danne tana tasowa cikeda kewa. Qin kallo Jannah Falaq tayi ta dago a hankali ta kalli fiddausi ta bude baki tace "Bani maganin" Fiddausi data gama cika da mamaki sanyin jiki na shigarta ta kalli Falaq din ta juya ta kalli Jannah da jikinta ya fara sanyi sbd da alama Falaq ma ta tsaneta kenan kaman duka LIMBAs. Numfashi ta sauke a boye tana juyawa ahankali ta nufi kofa ta fice tana hadiye duk abinda ya taso mata a kirji sedai hawaye ne ke kokarin saukowa daga idanuwanta tana kasa riqesu sbd Falaq idan ta qita zuciyarta zata iya kasa dauka. Tana isa kitchen bata iya riqe kanta ba durkusawa tayi tsakiyar kitchen din tana rufe fuskanta da tufukan hannuwanta hawaye na gangaro mata. Falaq ma Jannah na ficewa daga dakin hawayen ta gangaro tana dagowa ta kalli Mama data fice hankalinta kwance. Fiddausi data fahimci abinda ya faru zamewa tayi ta zauna tana kasa cewa komai. Shiru gidan yayi a wunin babu motsi me yawa bayan na Nicky daketa kai da kawo cikin farin cikin dawowan rabin ranta dan haka karshe ma fita tayi taje spa sai dare ta dawo a lokacin suna dinner gabaki dayansu a dining, Zaunawa tayi aka qarasa da ita ana gamawa kowa ya haye sama da tinanin ko yaya maigidan sbd kowa ya kasa samunsa bare Sayd a waya dan haka basuda Sani ko tabbacin zuwansa da haka har dare yayi sosai suka kwanta. #MAMUH #LIMBAS #ZAADENS #BEST LOVE #HOT ROMANCE 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 21 *_ZUZEAM VENTURES_* 08144015291 Best Aphrodisiac/kayan mata ASLM barkanmu da wannan lokaci Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini Maganin matsiMaganin mata Maganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki Set na amarya Tabaje tsumin Gomba Xuma kiba ta hips and Brest Magungunan gyran Brest Magungunan Karin hips Maganin sliming Turaruka kala kala Na jiki da kaya da daki turarukan amare Turaren kabbasa Muna da kaya masu inganci  cikin sauki da rahusa Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291 Idan maganin mata kikeso akwai Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻 Bononza Bononza Tsimin mallaka 2k Tsimin dabino 1k Gumba madara 1500 Gumba aya da nonon rakumi  1500 Garin kafi ciccibi 1k Garin bata gaban kishiya 1k Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500 Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 13k Za a bakisu akan 5500 Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k 🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA  NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 8k dinki ki kwashi kayan 16k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallaka sashe 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋 1k Garin 7in1 2k Gumba 3 balai 1500 Gumba kwakwa da dabino 1500 Na Infection  1500 Garin zunzurutun dadi 1500Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 18k All at 8k koda kudinki saida Rabonki. ****************** Karfe 7 na safe Jannah ta iso bangaren ta hau sama kai tsaye tafara aikinta a natse itada Fatma da itace me gyaran dakin Falaq. Jannah na gamawa ta sauka ta koma kitchen suka fara aikin breakfast da Amina wadda keta bata labarin Madam Sisi tinda safe tana dakin Mss Nicky haryanxu bata fito. Shiru kawai tayi batareda tace komaiba sbd batasan me zatace din ba, Karfe 9 suka gama jere komai a dining suka dawo kitchen, Jannah kai tsaye bangarensu ta koma dan Ummah ta tashi yau bata jin dadi jikin nata ya dan motsa.. Ko data isa su Dad ta tarar zaune dukkaninsu a guri daya da alama magana suke suna ganinta suka zuba mata idanuwa dukansu kowa yanayinsa ba dadi. Dauke kallanta tayi daga kansu tana zaunawa gefen Ummah dake shan ruwa ahankali tace "Dad,wani abin ya faru ne na ganku hakan? Shiru sukai Banda Ammar da idanuwansa sukai jajir kaman zai kashe Kansa yakeji ya kalleta ya bude baki ba zato yace "Dad dan Allah a daura mun aure na Jan kafin na mutu, Dan Allah a cikamun wannan burin kafin Allah ya dauki Raina" Kallansa dukansu sukai batareda mamaki ba sbd a yanzu da AZIZ LIMBA ya sauka a qasar Yana kuma cikin gidan Ammar bazai taba samun nutsuwa ba, Suma bazasu taba samun nutsuwanba matiqar ba daurawa Jannah aure sukai ba da Ammar din. Jannah kuwa kallansu ta sake yi tana cewa "Ammar wani abin ya faru ne?? Girgiza kai yayi idanuwansa na cikowa da hawayen da baisan ya zaiyi da abinda yakeji a zuciyarsa gameda Jannah din ba yace "Jannah aurenki shine burin Dana jima dashi tin kina ciki dan Allah ki cikamun wannan burin na aurenki sbd zuciyata takasa samun nutsuwa, Wlh akanki ban daddara ba zan iya sake zama makashin duk wanda zai rabani dake sbd rasa tinani na nakeyi lokuta da dam..... Dad ne ya hanasa qarasawa Yana kama hannunsa yace "Ammar na maka alkawarin muna barin 4&4 dinnan a ranar zan daura maka aure da Jannah Ni nayi maka wannan alkawarin insha Allah." Da sauri Ammar ya rungume dad din hawaye na gangaro masa. Jannah ma ajiyan zuciya ta sauke batareda tace komaiba sbd batajin zata iya cewa komai sbd indai aurenta da Ammar zai qarasa wanke abinda yake zuciyarta ta shirya hakan sbd ta samu ta wanke idan hakan zai yiyu. Shiru sukai babu wanda ya fada mata AZIZ LIMBA ya iso da asubar yau din Wanda Garba ne ya bude second gate din dukkaninsu tinda suka ga shine suka kasa bayyanar da kansu sbd abubuwan baya da suka ringa dawo musu na baqin ciki me girma. Wanka tayi sbd yau tayi lattin tashi batai wanka ba ta tafi tayi aikin safen, Tana fitowa cikin sauri ta sake shiryawa ta koma kitchen din suka hau aikin lunch ta tadda hadda madam Sisi ake aikin. Kallan renin hankali madam din tai mata tana cewa "Kada ki sake barin kitchen batareda angama aikin masu gidan ba daga yau sbd naga kina wasa da aikinki sbd ganin Mama ta daure muku gindin zama a gidan bayan muguwar taasar da me hankalinku tayi" Shiru jannah tayi batareda tace komaiba tana ci gaba da aikin yanka carrot data tarar. Maganganu Sisi tahau yi wanda babu Wanda yace komai sukai shiru suna jinta banda Jannah data hana kanta jinta ta hanyar dauke hankalinta akan maganganun. Karfe goma da mintina mutan gidan suka fito suka halarta a dining dan breakfast dinsu suna zaune banda fiddausi dake tsaye dan serving nasu. Kokarin fara cin abincin sukeyi Sayd ya bayyana a dining room din cikin sallama da kwanciyar hankali idanuwansa akan Falaq da itama mamaki ya gama kasheta sbd ga dukkanin alama ba yanzu yanzu ne suka iso ba hakama bata taba saka ran ganinsu a yanzu ba dan ta dauka bazasu dawo din ba... Mama take taji yunwar cikinta ta bace bat ta zubawa Sayd ido tana jiran bullowanu uban gidan nasa. Fiddausi kuwa tinda take a cikin LIMBAs tsawon shekaru bata taba farin cikin dawowansu irin yau ba hamdala tayi tana sauke ajiyan zuciya daidai nan qamshin Grand soir ya fara bayyana a gurin Wanda ya saka Falaq ajiye cup din hannunta tana miqewa tsaye daidai nan ya sako kai a natse sanyeda fararen kayan Brioni na zaman gidan fuskansa fresh da wani irin kwarjini da nutsuwa, Idanuwansa akan 'yarsa suka fara sauka Wadda tin a Daren jiyan yaje dakinta tana bacci dan haka bai tashetaba y fice ya kyaleta... Da wani irin gudun tsananin kaunarsa da kewansa datai ta nufesa dole ya zaro hannuwansa daga aljihunsa yana budewa dan tarbanta ta fada masa ya rungumeta gabaki dayanta yana sauke ajiyan zuciyan da saida ya bayyana a fili na ganinta fit and fine sbd kafin isowansa bugawane kawai zuciyarsa bataiba da tinani kala kala. Sake qanqamesa tayi a natse tana cewa "I love you Daddy,i love you" Dagota yayi ahankali Yana kallan fuskanta cikin sake samun nutsuwa yace "Ok ok karki gajiyar d kanki da yawa kin riga kinsan kene zuciyan Bestynki" Murmushi ta sake farin cikinta yana qara tsananta sbd ganinsa a gabanta a gida daya da Jannah batareda ya Sani ba. Mama ya kalla Wadda ciwon zuciya ma taji kaman Yana neman kamata cikeda girmamawa yace "Barka da safiya Mama, Mun sameku Lfy? Ajiyan zuciya ta sauke tana sake fuskanta tareda bayyanarda farin cikin ganinsa tana amsawa tareda kallan Sayd dayake gaidata ta amsa shima tana cewa "Ashe gida daya muka kwana daku shine baku sanar mana da isowanku ba tin cikin Daren" Zama AZIZ yayi har lokacin Falaq na riqe da hannunsa cikin nata ya dago yayiwa Nicky dake gaidasa kallo daya da idanuwansa da suka kusan sumar da ita daga zaune ya amsa mata kai tsaye ba damuwan komai kafin ya amsa gaisuwan fiddausi itama. Zaunawa kowa yayi fiddausi zatai serving nasu Mama ta kalli Nicky take ta miqe ta karbi aikin tafara zubawa AZIZ din komai daidai yanda zai ishesa tukuna ta bawa fiddausi tayi serving kowa. Da mamaki Sayd yake kallan hakan hakama fiddausi ganin sabon salon batai wani dogon mamaki ba. Mama kuwa sai yabawa Nickyn takeyi shikuwa Wanda akeyi akansa baice komaiba abincin yafara ci a natse Falaq ma murmushi tayi tana saka spoon cikin nasa tana diba tana hadawa na nata tanaci. Dagowa Falaq tayi ta kalli fiddausi tace "Fi pls wani daga kitchen ya kawo mun honey banason Nutella mix dinnan" "Ok" fiddausi tace da sauri tana juyawa zuwa kitchen din sbd saka Jannah kawowa. "Fiddausi ki kawo mata da kanki bama buqatan Yan aiki anan yanzu Musamman ga AZIZ Yana zaune koba yau ba kada a gwada hakan" Shiru kowa yayi banda AZIZ da hakan bai damesa ba sbd bai taba damuwa da harkan masu aiki ba bare tin can iya fiddausi ce ke iya xuwa gurin cin abincinsu idan yana gari ita kadai ce me wannan matsayin sbd ta zama Yar gida. "Barshi kawai" Falaq tace tana kallan Dad dinta kafin ta kalli Mama Wanda itama AZIZ din ta kalla. Fiddausi ficewa tayi batareda ta dawoba har suka gama tukuna ta dawo ta tattara gurin. Daga dining kai tsaye samansa ya wuce tareda Falaq da Sayd zuwa palonsa suka zauna Nan aka sake Kiran Dr yazo yayi masa bayanin ba matsalar komai. Fira suka hau yi har yana mamakin irin farin cikin dayake gani tareda ita ya bude baki a natse ya dan kallanta ya maida hankali kan wayarsa dayake dubawa yace "Ya dai? Akwai wani abin da kika samu ne?? Murmushi tayi tana kallansa tace "Ina tsananin murna da farin cikin ganin Daddyna ne kawai" Sayd dayake tura sakon da basu samu nutsuwar turawaba suka taho yace "Anya? Bara dai na gama mu saka labule" "Da waye ne zan saka labule? Da kai? Ina gama fada maka Daddy zai maka kallo daya ka fada masa komai Ai Ni na dena sirrin komai da kai" Dagowa Daddyn yayi ya kalleta da duka hankalinsa yace "Akwai wani abin kenan" Dariya tayi tana cewa "Daddy nace fa ba komai tukuna" Fira suka wuni yi sbd babu inda daga AZIZ din har Sayd zasu dan haka ko gate babu Wanda ya fita a cikinsu bayan sallah da suke fita zuwa masallaci Wanda Zaadens suka kasa yadda su tafi dan babu me kaunar ganinsa Garba ne a gate ya karbe aikin dole. Basu sauko lunch ba sbd babu me wani jin yunwa sai abincin dare suka sauko shima Yana gamawa ya koma yayi wnka ya fice sallan ishai Yana dawowa yayi wayoyi ya sauya zuwa pjamas ya kwanta. #MAMUH #LIMBAS #ZAADENS #LOVE #LOVE #LOVE*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 22 *_ZUZEAM VENTURES_* 08144015291 Best Aphrodisiac/kayan mata ASLM barkanmu da wannan lokaci Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini Maganin matsiMaganin mata Maganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki Set na amarya Tabaje tsumin Gomba Xuma kiba ta hips and Brest Magungunan gyran Brest Magungunan Karin hips Maganin sliming Turaruka kala kala Na jiki da kaya da daki turarukan amare Turaren kabbasa Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291 Idan maganin mata kikeso akwai Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻 Bononza Bononza Tsimin mallaka 2k Tsimin dabino 1k Gumba madara 1500 Gumba aya da nonon rakumi 1500 Garin kafi ciccibi 1k Garin bata gaban kishiya 1k Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500 Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 13k Za a bakisu akan 5500 Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k 🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 8k dinki ki kwashi kayan 16k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallaka sashe 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋 1k Garin 7in1 2k Gumba 3 balai 1500 Gumba kwakwa da dabino 1500 Na Infection 1500 Garin zunzurutun dadi 1500Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 18k All at 8k koda kudinki saida Rabonki. ****************** Washe gari haka Mama ta toshe duk wata hanyar bayyanar Jannah a cikin bangarensu sosai iyakacinta kitchen, Karhema sauya mata aiki akai cikin kwana biyu aka barta iya kitchen aka hanata shigowa kowane aiki kwata kwata bayan kitchen batareda tasan abinda yake faruwa hakama su Dad babu Wanda ya fada mata sbd tinanin ta Sani kawai bata son zancen ne. Nicky tafara damun Mama da maganar aurenta dan haka Mama ta fara yiwa AZIZ maganar duk da hankalinta Yana neman tashi daga auren sbd hankalinta daya gama rabuwa ya rikice a gidan sbd tabbatarda Ummah bata taba fitowa fili ba. ****Yau saida yamma tayi harsun gama aikin abincinsu Jannah na kokarin barin kitchen din Falaq ta shigo da kanta dukkaninsu suka dakata tareda tsayawa jiran jin umarninta. Madam Sisi ce ta qarasa gabanta cikeda neman faranta mata tace "Akwai abinda kikeso Ms Falaq Aziz" Idanuwanta ta sauke akan Jannah Wadda bata dago ba daga hannuwanta datake wankewa daga fanfon kitchen din hakama bata waiwayoba duk da tanajin idanuwan Falaq din akanta. Wani irin kallo Falaq din ta zuba idanuwa tanaiwa Jannah din tsawon lokaci kafin ta sauke numfashi tana dauke idanuwanta ta dawo dasu kan Madam Sisi tace "Tuwo" Dukkanin kallanta suka dago sukai suna boye mamakinsu Madam Sisi tace "Tuwo kuma? Tuwo da Miya? "Yes,inason ayimun tuwo na rice da Miya koma wane iri ne" Washe baki madam Sisi tayi tana cewa "Angama Ms Falaq" Juyawa tayi batareda ta kalli Jannah ba itama Jannah har lokacin bata juyoba ta fice. Aikin tuwon suka fara Wanda zai jima tinda magrib ma tayi. Karfe 8 na dare aka gama cin abinci fiddausi ta tattare komai masu gidan kafin 9 kowa ya haye sama sai kuma gobe bame sake saukowa dan haka har an kashe komai sai haske kadan. Mama kai tsaye tana dakinta da Nicky suna kulla maganganun auren da zaa fara bikinsa. Karfe 9 ta wuce suka gama abincin tuwon suka jere a dining Madam Sisi ta hau har sama taje dakin Falaq ta sanar da ita angama. Numfashi ta sauke ahankali kafin ta kalli time tace "Zuwa 10 idan sun gama gyara kitchen din wace a cikinsu ta iya aiki yanda ya kamata? Da sauri madam Sisi sbd mugunta da son wahalar da Jannah tace "Jannah ce, zata iya kwana ta aiki ma" Batareda ta kalli Sisin ba cikin rashin kulawa tace "suna gama komai ki aikata gyaran palo da bedroom din Bangaren Daddyna" Da sauri Sisi ta kalli Falaq din tace "Ms Falaq ai ya shige tin dazu kaman yana ciki" Dagowa tayi ta kalleta a gazarce da kosawa da kallan fuskanta tace "Yana office dinsa na palon baya Yana aiki sai tsakar dare zai koma, Kuma ba buqatan me aikin tasan bangaren waye zata sbd kada tayi tinanin daukan wani abin" "Zata iya kuma indai Jannah ce akwai son rayuwar karya bayan Allah bai basuba" Hannu Falaq ta daga mata tana cewa ya isa. Ficewa Sisi tayi zuwa qasa. Tana zuwa ta samu har Jannah ta wuce tin dazu dan haka bin bayanta tayi. Ko data isa Jannah din harta shiga wanka. Tana fitowa madam Sisin ta sakata gaba ko shiryawa sosai bataiba tace suje. Rigar bacci doguwa ce kawai ta saka saita sako dogon hijab akai. Suna isowa koina an kashe komai dan haka kayan shara da mopping ta dauka ta wuce saman. Dayake palonsa daban nasu Mama da Falaq daban tini fiddausi ta rufe nasu palon tareda kashe komai suka shige. Itama madam Sisi komawa tayi bangarenta tana zubewa sbd gajiya tana kallan agogon karfe goma sha daya har tayi. Kai tsaye palon ta isa ta bude a natse ahankali ta shiga. Ga mamakinta AC a kunne hakama wani irin qamshin da bata saniba bane me wani irin sanyi bayyanarda class dinsa suka doki hancinta. Gurin bai mata kama da inda ba kowaba sbd komai na palon kana gani kasan gurin asalin wayayye me abin duniya ke rayuwa ne sbd komai na palon luxuries ne kawai tako ina. Ajiye kayan hannunta tayi tafara yi tana kashe AC dan bata buqtaan abinda zai dauketa mintina a bangaren duk da Mai bangaren baya Nan bama ya qasar Amma jin takeyi numfashinta na shaqewa. Babu Kurar komai a palon barena datti da baiga guri ba dan hkaa kai tsaye bedroom din ta nufa dan farowa daga can.. Tana gap da isa kofar bedroom din ta dakata ahankali tana jin kafafunta na tsananin sanyi bugun zuciyarta ma na tsananta sbd Sanin dole zata iya ganin wani abin da zai tinatar da waye me dakin, Ko baya Nan bata kaunar haduwa da duk abinda zai Tina mata shi da rayuwar datai dashi a baya... Rintse idanuwanta tayi tana sauke numfashi da ajiyan zuciya sbd tana buqatan yin abinda aka sakatan ta bar gurin ma da gaggawa. Bude idanuwanta tayi tareda takawa ahankali ta isa kofar bedroom din ta Dora hannunta a natse ta bude kai tsaye anan ma wani irin sanyi da qamshi ne ya sauka a fuskanta ahankali Wanda ya sakata shigowa dakin tana kallan wutar dakin dake da duhu baa gani sosai ta isa makunnin wutar ta dora hannunta akai tareda kunnawa tana juyowa Yana fitowa daga bathroom daure da brown towel na Albiosos a qugunsa ruwa na bin farar fatar jikinsa suna gangara ahankali sbd tsantsi da hutu dayake cikin fatar. Towel dayake rufe da fuskansa ya yaye ganin haske a dakin idanuwansa suka fara sauka akanta itama sai alokacin nata idanuwan suka juyo inda taji an bude kofar toilet din. #MAMUH #AZIZ LIMBA #THE GREAT LIMBA #JANNAH ZAADEN #JAN ZAD LIMBA 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 23 *_ZUZEAM VENTURES_* 08144015291 Best Aphrodisiac/kayan mata ASLM barkanmu da wannan lokaci Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini Maganin matsiMaganin mata Maganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki Set na amarya Tabaje tsumin Gomba Xuma kiba ta hips and Brest Magungunan gyran Brest Magungunan Karin hips Maganin sliming Turaruka kala kala Na jiki da kaya da daki turarukan amare Turaren kabbasa Muna da kaya masu inganci  cikin sauki da rahusa Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291 Idan maganin mata kikeso akwai Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻 Bononza Bononza Tsimin mallaka 2k Tsimin dabino 1k Gumba madara 1500 Gumba aya da nonon rakumi  1500 Garin kafi ciccibi 1k Garin bata gaban kishiya 1k Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500 Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 13k Za a bakisu akan 5500 Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k 🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA  NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 8k dinki ki kwashi kayan 16k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallaka sashe 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋 1k Garin 7in1 2k Gumba 3 balai 1500 Gumba kwakwa da dabino 1500 Na Infection  1500 Garin zunzurutun dadi 1500Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 18k All at 8k koda kudinki saida Rabonki. ****************** Idanuwansa kasa kyaftawa ko motsawa sukai ya kafar dasu akan fuskan daya gasgata abinda yake gani sbd ya saba gizon hakan sedai kuma bugawan zuciyarsa Yana kokarin banbance masa mafarki da gaskiar dake gabansa ayau... Daga ina? Ta yaya? How? How? Sune kalmomin dake juya Kansa da karfin gaske suna aika wani irin yanayin dayai shekaru Yana dannewa a kirjinsa. Ita kanta a cikin tsananin mamaki da shock din daya hanata motsawa take kallansa sbd ta kasa ydda da gaskia ce a gabanta take kalla sbd a saninta baya qasar kuma babu ynda zaayi ya dawo su Dad dinta bsu saniba da sun sanar mata tinda shine bakin gate bazai taba shigowa batareda sun San ya dawoba. Kasa yadda tai da shi dinne sbd tasan daman tana shigowa inda yayi rayuwa zata iya samun wannan gizon dan haka take kallansa da idanuwanta da suke ja ahankali suna tara wani irin hawayen 'dacin zuciya da sabon kuncin dayake cike kirjinta batareda ta motsa ba. Cikin wani irin slow da sautin dayake tone dukkanin sirrin zuciyarsa akan abinda yake gani gabansa ya bude baki ya furta "4&4" Wanda sauti ne daya sauka cikin kunnuwanta Yana tada dukkanin gashin jikinta daya dawo da ita hayyacinta cewan ba mafarki ko gizon ne take ba shi dinne a gabanta, AZIZ LIMBA dinne a mutum da kansa yake gabanta... Dauke idanuwanta da suka qarasa komawa jajir tayi daga Kansa tareda juyawa take ta nufi kofa tana kokarin bude baki ta furta sorry sbd ganinsa yanda bai kamata ba Amma wani irin dacin daya danne kirjinta me tsananin nauyi ya hana muryanta fitowa dan haka kai tsaye ta fice daga dakin tana hadiye dukkanin abinda takeji na tsananin daci da baqin cikin wannan seconds din na rayuwarta ta tareda controlling kanta sbd bata buqatan manta ita ba kowa bace face me aikin gidan da babu wata sanayya bayan hakan. Gurin kayan aikinta ta isa da dan sauri ta tattara ta dauka tareda miqewa ta nufi kofar ficewa dgaa palon tana Dora hannunta zata bude hannunsa ya riga nata sauka ahankali Yana dafe kofar tareda riqo hannunta daya da dayan hannunsa ta bayanta. Cikin sauri ta qwace hannunta tana janyewa daga jikin kofar tareda juyowa kanta bai dago ya kallesa ba ta bude baki kai tsaye tace "Am Sorry Sir na shiga ne aiki bansan akwai kowa a ciki ba" Tana gama fadar hakan ta rabesa ta bude kofar ta fice har lokacin kayan aikinta n hannunta. Mutuwan tsaye ya sake yi a gurin sedai batai nisa ba ya sake binta batareda damuwa da babu komai a jikinsa ba bayan towel. Bata ganin gabanta take taka stairs din saukowan sbd yanda idanuwanta suke rufewa da tsanar ranar ta yau gabaki daya. Jinsa a bayanta tafe shima ko ganin gaban nasa bayayi ita kawai yake son riqowa ya tsayar a gabansa ya gama samun gamsuwan ita dince a gabansa amma tana kasa basa damar hakan. Tana jefa kafarta a stairs din kusa da karshe ta dora ba daidai ba sbd rashin ganin gabanta. Da sauri ya miqa hannu zai tareta ta hana hakan ta hanyar kaucewa ta fada gabaki dayanta hadda kayan dake hannunta. Rintse idanuwanta tayi cikeda tsananin azabar kanta daya bugu da hannunta. Neman dena bugawa zuciyarsa ke yi sbd gabaki daya shi yama kasa gane meyake faruwa ko gamo yayi s cikin gidan. Da hannuwansa biyu ya saka ya dagota lokacinda take kokarin tashi ta sake tafiya ya girgizata da karfi tareda furta "4&4" da karfin gaske sbd yanda take fizgewa daga riqon nasa tanajin kaman a wutar lantarki ne aka jonata. Ihunsa dabai yisa a hayyacinsaba y sakata tsayawa cak tana qin dagowa ta kallesa har lokacin sbd wani irin riqon da yayi mata me tsananin karfi da ciwo. Rawa hannuwansa suka fara a jikinta ya zuba mata ido jajir Yana tabbatarda ita din ce tabbas a gabansa, 4&4 ce zahirinta a gabansa ba hallucinating yake ba... Tsananta rawar jikinsa ta fara ya saketa numfashinsa na sarkewa sbd ayau Karo na farko ya sakata a idanuwansa bayan shekaru, Ayau Karan farko ya tabata da hannuwansa bayan shekarun nema da jira, Ayau ta bayyana a gabansa bayan rantsuwar datake Kansa ta mahaifiyarsa na rashin nemanta sai gashi Allah ya kawo masa ita gabansa, Meyake faruwa? Tayaya hakan ta faru? Sarawan gaske kansa yafara sbd tinnainsa dayake rikicewa hakama jikinsa gabaki daya rawa yakeyi sosai... Ganin ciwonsa dayake nemen tashi ya sata janyewa ta sake zamewa ta bar gurin tareda bi ta kitchen ta bace bat daga bangaren. Ragewa ganinsa keyi harta bacewa ganinsa bai iya motsawa ba sbd baya gani sosai hakama jikinsa tsananta rawa yakeyi. Cikin taurin zuciyar da bayajin koda aljana ce zai iya barinta tinda har tayi kama da 4&4 ya tinkari inda tabi gadan gadan daidai nan Sayd ya fito daga palonsa sbd kusan babu Wanda baiji qarar muryansa ba data amabaci 4&, Sayd daya San waye 4&4 shiyasa ya fara fitowa cikin mamaki da shakka. Ganin yanayin AZIZ din da kayan da babu ajikinsa ya saka hankalin Sayd mummunan tashi ya qaraso da sauri yan taresa fita a hakan Wanda yayi daidai da fitowan Mama da Nicky sbd dukkaninsu sunji sautin muryansa sosai duk da basu tantance me ya ambata ba. Mama na ganin yanayin da yake ta saki salati me karfi hankalinta na mummunan tashi jikinta na rawa d muryanta tace "Innalillahi wainna ilayhi rajiun Na shiga uku me zan gani haka? Tabin hankali ne ya samesa? Na lalace Ni Sakinatu da wannan mugun gani AZIZ baya hankalinsa wlh " Sayd da shima hankalinsa ya gama qarasa tashi jnsa yayi suka bar palon qasan da sauri suka koma sama. Kuka Mama ta fasa Wanda ya saka su Falaq fitowa daman a tsaye suke sbd tsoron da suma yafara kama su. Nicky kuwa mutuwar tsaye tayi sbd tinda ta saukar da idanuwanta akan fitinanniyar kirar jikin AZIZ LIMBA gabaki daya shaawarta ta tsananin buqatan Namiji ta taso mata sbd karfin dayake bayyane a kirar jikinsa kadai ta isa ta tabbatarda duk macen data shiga hannunsa zatasan ta shiga hannun cikakken Namijin da zai saka kowace gaba ta jikinta samun gamsuwa. Bata iya dauke idanuwanta akansa ba ta gangaro da idanuwanta kan qugunsa datake jin inama zata samu damar Dora hannunta akai ta zagayosa ta rungumesa. Kukan Mama da adduoin tashin hankali data kasa dainawa ne suka saka Nicky din juyowa ta kalleta bayan Sayd yabar palon dashi ta nufeta tana cewa "Mama ki kwantar d hankalinki ba abinda kike tinani bane inshallah kawai dai inga mummunan shock ko wani abin ne daban ya samu amma Mine bazai taba samun abinda kike tinani ba." Mama da zufa yafara jiqata kasa bawa Nicky amsa tayi sbd tasan wlh tallahi ba lafiya ba sbd duk abinda yasaka AZIZ saukowa a haka to wlh ma yafi gamo da aljani dan ko aljani bazai sakasa fitowa hakan ba. Tsaye suke dukkaninsu babu wnda ya iya cewa komai kuma sai kaida kawo sukeyi suna jiran saukowan Sayd suga lafiyar AZIZ tukuna. Falaq da fiddausi ma gabaki daya hankalinsu na kan kofar saman Falaq na jin kaman tahau t dubo idan Jannah n ciki kokuwa sbd ta kasa gane komai, Tsoronta koda maganar Maman ta tabbata Daddynta ya samu matsalar kwakwalwa sbd har abada haukacewan ce kawai zata sakasa fitowa a yanayin da Maman tace. Hawaye ne suka cika idanuwanta ta miqe tsaye tana jin sabon tsoron kodai ciwonsa ne y tashi? Shin baiga Jannah din bane? Basu hadu bane? Meya faru? Sayd ne ya fito yazo gurin su Maman kafin ya bude baki yace komai aka sake bude kofar saman gabaki dayansu suka juya suna kallan saman da dukkanin hankalinsu da ido bude.. Saukowa yafara yi Yana qarasa saka bottoms na gaban transparent rigar daya sako fara da farin quarter sweatpnt Yana cewa Sayd "A sanar da securities ko mage Kar abari ta fita mansion dinnan ina buqatan ganin duk wani me Rai da numfashi dayake mansion dinnan koda dabba ne kuwa yanzun nan a fadawa duka securities suyi raiding koina" Take Sayd ya nufi kofa da sauri Yana cewa "Yanzu kuwa" sbd Sayd baya taba tsayawa tambaya ko bata lokaci akan umarnin AZIZ ko wane iri ne dan haka kai tsaye da sauri ya fice yana fidda wayarsa tin bai isa gate ba ya bugawa securities din ya sanar musu take dukkaninsu suka fito. AZIZ dinma yana saukowa ficewa yayi batareda yaji Kiran da Mama take masa sbd gabaki daya baya cikin hayyacinsa 4&4 din daya gani kawai yake sake son gani koda aljanarta ce kuwa. Falaq na jin hakan tasan yaga Jannah ne dan haka da sauri tabi bayansa hakama fiddausi, Nicky ma bin bayansa tayi dukkaninsu suka fita sbd take gidan yake neman maida kowa tsaye cikin Daren. Mama har wani sarkewa kafafunta keyi tabi bayansu sbd jin AZIZ yace duk Wanda yake da Rai a mansion din ko mage ce a fito da ita Fatima kenan itama fitowa zaayi da ita ko me?? Inaaa. Fitowa tayi a rikice bata ko gani sosai ta nufesa, Tashin hankalin datake ciki da rikicewa ya hanata ganin mummunan yanayin dayake ciki sbd koina jikinsa wata irin rawa yakeyi Yana kokarin controlling kansa sbd yanason ganin komai da kowa idanuwanta indai 4&4 ce yagani yasan zaa fito da ita dan haka bazai bari ciwonsa yafi karfinsa ba a daidai wannan lokacin yanason ko fuskanta ne yafara gani kafin yayi loosing control. #MAMUH #AZIZ AY LIMBA #JANNAH ZAD 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 24 *_ZUZEAM VENTURES_* 08144015291 Best Aphrodisiac/kayan mata ASLM barkanmu da wannan lokaci Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini Maganin matsiMaganin mata Maganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki Set na amarya Tabaje tsumin Gomba Xuma kiba ta hips and Brest Magungunan gyran Brest Magungunan Karin hips Maganin sliming Turaruka kala kala Na jiki da kaya da daki turarukan amare Turaren kabbasa Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291 Idan maganin mata kikeso akwai Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻 Bononza Bononza Tsimin mallaka 2k Tsimin dabino 1k Gumba madara 1500 Gumba aya da nonon rakumi 1500 Garin kafi ciccibi 1k Garin bata gaban kishiya 1k Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500 Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 13k Za a bakisu akan 5500 Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k 🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALA💃🏽💃🏽💃🏽😁😁😁 da 8k dinki ki kwashi kayan 16k hajiyata 💃🏽💃🏽💃🏽😃🙃Kazar gadali ta mallaka sashe 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadı😋 1k Garin 7in1 2k Gumba 3 balai 1500 Gumba kwakwa da dabino 1500 Na Infection 1500 Garin zunzurutun dadi 1500Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 18k All at 8k koda kudinki saida Rabonki. ****************** Koda Maman ta isa garesa gabaki daya ya fara loosing control gashi take duk Wanda yake aka maida kowa tsaye cikin qanqanin lokaci securities suka dagawa kowa hankali sai ga masu aiki da duka maaikatan gidan ana fitowa dasu kaman anzo patrol.. Jannah datake qanqame da Ummah a dakinsu data taddata taxo tana kokarin daidaita bugun zuciyarta dayake fita da karfi Yana mata ciwo a kirji me tsananin gaske idanuwanta sunyi jajir sake qanqame Umman tayi Wadda itama take sake rungumeta da kyau tana son tambayarta lafiyanta kuwa Amma kuma ganin yanayin nata sai ta fasa ta rungumeta tanajin kaman ta kurma ihun ganin Jannan ahaka. Jin ana busa wani irin security whistle na tashin hankali ya saka Fatma dake kokarin tambayar Jannah lafiya ta fito. Su madam Sisi da sauran kowa duka anfito hankali tashe cikeda tsoro da fargaba jiki na rawa, Duk wanda ya fito yaga maigidan da kansa a tsaye shiga tashin hankali da sabon tsoro yakeyi. Mama dake neman mutuwa sbd bugawan zuciya gabansa ta tsaya zatai magana Dzad ya bayyana gaban AZIZ din idanuwansa akan AZIZ din wanda shima nasa idanuwan suka tsaya cak akansa cikin wani irin tsananin mamakin dayake sake tsananta yanayinsa, Maheer ne ya fito bayan Dad shima idonsa akan AZIZ din kafin Ammar wanda idanuwansa sukai jajir yana kallan AZIZ din cikeda wata irin tsana da baqin wannan lokacin fiyeda kowane lokaci na rayuwarsa.. AZIZ LIMBA duk yanda yaso boye yanayinsa kasa boyuwa yayi Wanda ya saka Sayd dayake cikin mummunan shock shima saurin jansa yana barin gurin dashi sbd kowane lokaci kowa zai iya gane waye AZIZ LIMBA a boye sbd yanayin yafara fin karfinsa. Falaq ma datake hawaye tinda taga yanayin Daddynta tasan ciwonsa ya motsa gabaki dayane da sauri ta bi bayansu tana kokarin riqe hannunsa daya sedai ba damar hakan sbd gabaki daya ya rikice. Mama data gama jiqewa da wani irin mummunan gumin tashin hankali da firgici itama kasa tsayuwa tayi sbd tana gab da yanke jiki ne ta fadi gaban AZIZ din Wanda tasan hakanne kawai zaisa a dakatar da wannan tashin hankalin na tsakiyar Daren da a gareta ba alkhairi bane. Ya riga yaga Zaadens Amma hakan a yanzu bai dameta ba akan yaga abinda yake tattareda Zaadens din. Toshewa numfashinta yake sake yi sbd bata fita tashin hankalin data shigo b dan haka Nicky ce ta kamata har zuwa dakinta daga Nan kowa ya watse aka koma ciki Banda securities da suka kwana a tsaye kan aiki sbd bazasu iya barin ko mage fita ba indai sun ganta har sai maigidan ya bada umarnin. Mama na komawa daki ta samu nutsuwanta tafara dawo mata ta sallami Nicky. Dare har ya raba sosai bata iya rintsawa ba tana zaune Daram cikin rashin nutsuwan xuciya da damuwa.. Sai data tabbatarda har securities sun koma waje ta miqe ta fito daga dakinta cikin rashin hayaniya ko dogon motsi ta nufi bangaren masu aiki ko karfin jiki batada sbd bata gama dawowa daidaiba har lokacin dan ba qaramin tashin hankali da shock ta shiga ba. Ko data isa cikin kaman yanda tayi tinanin suma suna zaune zasuyi kwanan baqin ciki sbd ganin su da AZIZ sun hadu, Hakan ta samesu a zaune dan haka kai tsaye ta tsaya gabansu babu bata lokaci ta fidda daurin sabbin Dollars dake hannunta ta ajiye gabansu batareda kwana kwana ba ko batawa kai lokaci ba tace "Na baku damar tafiya batareda kunban Fatima dinba ku tattara a cikin Daren Nan ko asubar farin kubar nan, Amma da sharadin zaku sanar Dani duk inda kukaje sbd Fatima zan Aiko masu dubata sbd zan nema mata lafiya" Ammar da zuciyarsa ke gap da bugawa hakama kansa juyewa yakeyi yana sake juyawa miqewa yayi jikinsa na kakkarwa me tsoro ya shaqo wuyanta da karfin gaske Yana hadata da bango da karfin gaske. Ihun azabar da bata taba ji ba a rayuwa taso fasawa Amma tinawa da halinda suke ciki ya sakata hadiye ihun tana wuni gurnanin azaba ido a waje, Baki takeson budewa ta nema ceton su Dad Amma ba damar hakan sbd shaqar rabata da duniya Ammar yayi mata dan haka hannu ta ringa dagawa dakyau tana kokarin cetan kanta. Dad da Maheer ne suka miqe suna banbare Ammar din daga gareta Amma gabaki daya baya hayyacinsa ya koma kaman wata halittar daban ma. Da karfin gaske suka ringa kokawa dashi suka cirosa da kyar Maheer na qanqamesa da karfin gaske Yana rufe masa baki da karfi sbd wani irin numfashi Mai hade da ihu dayake kokarin sakewa. Kallan Maman dake neman hanyar fita a rikice dad yayi yace "Ki dauki kudinki ki tafi zamu tafi a cikin Daren Nan bazaa tashi damu ba Nema kuma idan kin matsu kinsan Yan uwan Fatiman ki sanar musu su nememu kokuma ke ki kawosu gurinmu" Yana fadar hakan ya juya itama bata tsaya daukan kudin ba ta fice tana cewa "Ku tabbatarda Kun bar nan kafin safe" Hanyar komawa ta kama tana hada hanya da numfashi koina jikinta na rawa. Ko data Isa dakinta qasa ta zube tana son fasa kuka amma yaqi xuwa sbd wannan ne Karo nabiyu tana shan dukan mahaukata a cikin gidan nan. Bata iya bacci ba sbd fargaba da yanayin datake ciki na tsoron daya kasa sakinta na shaqar Ammar da kuma gadin window taga ficewansu. Akan idonta karfe biyu saura suka fito dukkaninsu ba Sanin kowa suka fito suka fice gate na biyu. Ajiyan zuciya ta sauke tana zubewa bakin gadonta cikin samun wani abu me nauyi da tsoro da suka danne kirjinta. Sai alokacin taji wani irin zazzabi ma Yana sauko Mata daqyar ta kwanta wuyanta na tsananin ciwo. Suna isa babban gate kai tsaye aka dawo dasu tareda sanar dasu taku daya wlh idan dayansu yayi zuwa qarasowa gate zasu fasa qashin kafar mutum da bullet. Babu annuri ko sauki ko kadan a duka fuskokin securities na gidan Wanda kuma har wani dogon Imani basu dashi dan haka zasu aikata abinda sukace dole suka dawo suka koma dakunansu suka kwanta. ******Washe gari sai qarfe 9 na safe AZIZ ya farka daga alluran da Sayd yayi masa a cikin Daren. Kansa yayi nauyi dan haka kan yake a toshe baya iya tinanin komai saiya dawo daidai. Toilet ya nufa ya sakarwa Kansa ruwa. Ya jima sosai Yana duk abinda y saba kafin ya fito sanyeda bathrobe fara. Sallah yayi wadda ta zame ta latti sosai haka sbd lalura shiyasa baya son yayi loosing control sosai ta yanda sai anmasa wannan allurar dake kaman sumar dashi kaman sakasa bacci na awanni. Yana gamawa ya dade Yana istighfar da adhzkar kafin ya miqe. Mama ma tayi Lattin tashi sbd zazzbin data kwana dashi Amma kuma tinawa da matsalarta ta kau sai ta tashi zuciyarta fes ba damuwan komai dan haka karfe 9 da rabi dukkaninsu suka fara fitowa breakfast daya bayan daya. Suna zaunawa Shima ya iso a natse a kame Yana fidda kwarjinsa da haibarsa Yana daukan idanuwan duk Wanda yake kallansa. Nicky da yanayinsa na jiyan yake dawo mata wasu mayun yawu ta hadiye tana masa kallan maita. Gaida Mama yayi a kame hakama a Kamen ya amsa gaisuwan kowa Yana zaunawa. Fara breakfast din sukai wanda Yana daukan cup din gabansa yakai bakinsa Fiddausi da Jannah suka sako kai a palon... Jannah ce baya cikin nutsuwarta da a kame fuskanta bata kowace halitta a cikinsu ba ta qaraso gurin Nicky dauke da qaton plate din chicken potato. Sayd daya dago a lokacin tea din dayake bakinsa ne ya dawo masa da karfin gaske haryana biyo ta hancinsa sbd mummunan firgicin da ba zato. Mama m kusan abincin bakinta dinne ya dawo mata ta sarke da karfin gaske tana neman agajin ruwa da gaggawa sbd qwai da yayi mata cikin kai. AZIZ LIMBA cup din hannunsa ya dire da karfi a kan dining din wanda ya saka gaban kowa faduwa tareda dagowa ya sauke idanuwansa da tin jiya basu koma daidai ba akanta. Nicky ganin hakan da sauri tareda son nuna kokarin datai tace "Mine na saka ayi maka wani abinda zakaci bayan tea sbd nasan bazaka ci breakfast me nauyiba" Kallan Jannah tayi tace "Ki ajiye a gabansa ki tafi" Mama datake tari har lokacin cikin tsananin baqin ciki tace "Waye ya bawa me aiki izinin shigowa muna breakfast" Da sauri Nicky tace "Nice na sakata ta kawowa Mine abu ne" Zuciya Mama kejin kaman zata hadiya sbd baqin ciki ta bude baki zatai magana Nicky ta katseta da cewa "Mama shatin meye a wuyanki? Rataye kanki kina tashi yi ne sbd abinda ya faru jiya ko me? Kodai mahaukciya Maman Jannah ne ta sake Miki wani abin kaman wancan Karan? Mama kin hana a koresu last time gashinan tana neman sake illaki Mama ki...... Wani irin baqin cikin daya taso ya rufe mama akan Nicky da babu alkhairi ko daya a duk lokacinda zata aikata abu dan haka bazata kashe ita kadai da ciwon zuciya ba sedai su mutu tare dan haka batasan lokacinda tace "sbd JANNAH ZAD ce matar AZIZ shiyasa" Daidai lokacin da maganar Maman ta fita daidai AZIZ din na kama hannun Jannah data juya zata bar dining din ya juyo da ita gaba dayanta. Ita kuwa Nicky dip ta dauke wuta zaune a gurin maganar Mama tayiwa qwaqwalwanta saukar bomb din soji. Shi kuwa budan bakinsa kalman daya furta itace "Mimi na raye???? Sayd kuwa bakinsa a rikice yace "4&4" #MAMUH #ZAADENS 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 25 *SHOP WITH ME BY RANO* 08030811300 Kina neman in da zaki samun kayan yara classy kaya na yan gayu at a very affordable price? Ko kina son fara kasuwancin kayan yara amma baki da jarin da zaki saro kayan? Nesa ta zo kusa, kiyi joining community din nan muna saka kaya masu kyau available da inganci a farashi me sauki da zaki dauka ki tallata har ki samu naki kema. Burinmu shine kowacce mace ta samu sanaar da zata dogara da kanta. ************ Qarasa sarkewa mama tayi da jin abinda AZIZ yace ruwan datasha suna qarasa biyowa ta hanci da yi cikin kanta, Ita kuwa Nicky maganar Maman da 4&4 din da Sayd ya ambata Yana kallan Jannah suka saka jini fara fitowa kawai ta hancinta habo me karfi na balle mata. Fiddausi a rikice take bawa Mama ruwa tana kuma daukan tissue da sauri tana dorawa Nicky a hanci da hannunta daya.. Jannah da maganganun Nicky itama suka gama tinzira zuciyarta akan Ummanta Fizge hannunta tayi daga cikin nasa tana juyawa zata fice Nicky tayi wani irin yunquri tana daukan ruwan tea masu tsananin zafi ta watsa mata setin fuskanta Wanda kafin saukansu AZIZ din ya miqe tsaye da sauri Yana rufe fuskan jannah da tafin hannuwansa biyu yana bada bayansa ga ruwan zafin. Falaq da sauri cikin tsananin tsoro ta miqe tana daukan tissue tafara goge bayansa hnkali tashe tana cewa "Daddy ruwan zafi ne f sosai? Daddy ka cire rigan da sauri" Ko abinda Falaq din ke fada baya ji hannun Jannah din ya sake komawa ya jata kai tsaye suka bar dining din yana janta zuwa palonsa sedai ko taku hudu basuyiba ta qwace hannunta da karfi tana dakatawa tareda dagowa ta kallesa da idanuwanta da sukai ja suna bayyanarda tsanar datakewa duk Wanda yake gidan tace "Idan umarni ne dakai ka fadamun ba buqtaan zuwa koina, And Ni me aiki ce inada haqqina na Yar Adam kuma musulma dan haka tabani keta haddin Allah da kuma na addini na ne" Wani irin zafi da radadin gaske zuciyarsa ke yi ya kalleta da idanuwansa da sukai jajir ya bude baki yace "Meya samu tinani da hankalinki? Aiki kike magana? Ke me aiki a cikin gidana? Are you mad or just stupid? Wane son of a bitch dinne ya baki matsayin me aiki a gidan nan?, Duka Zaadens suna aiki a gidana a matsayin me aiki waye da waye suka San da hakan a gidan nan? Cikin izgilin maganar da yayi mata ba tsoro ko shakkar kowa ta juya ta kalli Mama da idanuwanta tana bude baki tace "Wannan maganar ahali ce Ni dai a matsayina na me aiki idan har aka sake wucen iyakata ta hanyar tabani ko sake ambatar Ummana da wani sunan da ba itace ta dace dashiba masu gidan ne to tabbas zamu tafi kaman yanda ake bin dare ana biyanmu dan hakan" Juyowa yayi ya kalli Maman Wadda gabaki daya ta qarasa rikicewa tana debewa Jannah da Nicky albarka cikin ranta... Baki ya bude zaiyi magana Nicky ta kalli Mama cikin wani irin tsananin baqin cikin da zarewan kai har lokacin hancinta na jini tace "Meyasa tin farko kika boyeta kina kallo bayan alkawarin da kikai har abada bazata dawo rayuwarmu ba, Amma shine Mama kina kallo kika hana a koresu bayan dukan da mahaukaciyar mahaifiyarta tai Miki? Menene yasa kika hana su tafiya Mama? Cikin wata irin tsawan data saka kowannensu sake shiga mummunan tashin ya katse Nicky da cewa "Kina shan weed ne? Mahaifiyan Jan kike ambatarwa hauka ko me? Daga lokacinda bakinki ya qara furta mata irin wannan kalman zakisan matsayinki bai gama cikaba a gidan nan...... "AZIZ" Mama ta kirasa da idanuwanta jajir na azabar da bata gama futa ba ta sarkewa zuciyarta na wani irin tiririn fara kare mahaifiyar Jannah da yayi maimakon ita tace "AZIZ jin nayi kaman Kana daga matsayin Zaadens akan taka Uwar?? Menene matsalanka da duk sunan da zaa kirasu? Inace Jannah din tsohuwar matarka ce da babu aure a tsakaninku idanma akwai wlh ban yafe yau auren ya kwana ba batareda ka saketa ba" Dago jajayen idanuwansa yayi y sauke akan Maman yana hadiye maganar da yayi niyar fada sbd idan akwai wnda yake girmamawa da jin nauyi a duniyarsa yanzu d baida mahaifiyar data haifesa to Mama ce, Fada mata magana a cikin ido ba dabia ko halinsa bane Amma kuma akwai abinda ko bai fadaba mutuwa ce kadai takai can. Nicky da hawaye ke bin fuskanta jikinta koina na wata irin rawa fita tayi da gudu bta ko ganin gabanta tayi kitchen wanda ba shiri dukkaninsu suka bi bayanta Banda AZIZ din daya qi motsawa ko taku daya sbd yasan dai haukarta ko rabin tasa bataiba ita qananun likitoci take gani shikuwa manyan likitan kwakwalwa yake gani. Mama datasan bangaren masu aiki Nickyn tayi kuma kowama zuwa zeyi dan haka ganin Fatima ayau din kila ya tabbata dan haka da gudu take bin bayan Nicky din tana kiranta tareda yimata tsinuwar da duk taxo bakinta sbd tana taba Jannah Allah ne kadai me hana AZIZ zuwa bangaren. Cikin daga sauti Mama ke cewa "Sisi ki tareta duk tsanani kada ki bari ta qasa bangaren Nan" Sisi na jin hakan suka fito itada Yan aikin gidan gabaki daya. Nicky a haukace take bata ji bata gani abu daya takeso ta kashe Jannah idan yaso ko bata auri AZIZ ba tasan dai bazai taba auren kowa ba. Ammar ne a tsaye Yana goge motar Nicky din y hango Nicky tafe a haukace da kwalban glass cup a hannu. Jannah dake kokarin fitowa daga bangarensu ta tinkara gadan gadan dan haka da gudun gaske ya tinkari Jannah din Kafin ya isa Nicky ta daga kwalban da karfi zata bugawa Jannah a kirji Jannah ta kauce sedai cikin tsautsayi kwalban ya yankata sedai ba sosai ba sbd ta kauce. Cikin mummunan tashin hankali Ammar da idanuwansa suka rufe ya zabgawa Nicky wani mahaukacin marin daya saka Mama tsallakewa da wani irin tsallen gudun gaske sbd tasan shima haukar ta motsa kenan bige bige zaayi. Madam Sisi da daman a tsorace take itama wani mugun tsallen ta daka tana neman hanyar guduwa kafin uwar Yan haukar itama ta fito jin ihun 'yarta Wanda tasan duka gidan haukacewa zeyi tinda mahaukatan ciki sunfi masu lafiya. Sayd da gabaki daya hankalinsa ya tashi da wannan tashin hankalin da rikicewa da gidan yayi da sauri ya nufi Ammar shi da Maheer sbd ganin yanata kifaw Nicky Mari ba kakkautawa. Mama gabaki daya hankalinta ya rabu kashi biyu ga tsoron haukar gaske tuburan datke gani ga tashin hankalin kada Ummah ta fito. Riqe Ammar akai har lokacin itama Nicky bataji bata gani Jannah take son illatawa.. Ammar hannuwansa na wata irin rawa ya dawo gurin Jannah dake tsaye idanuwanta jajir tana kallansa cikeda tsananin kauna da tausayin halinda yake shiga akanta ya zubawa kirjinta dake jini ta cikin doguwar rigar jikinta. Qara ja idanuwansa ke yi ya miqa hannunsa kai tsaye zai bude rigarta ta wuya ya duba gurin Hannunsa na isa kafin ya sauka jikinta aka riqe hannunsa cak. Wata irin rawa hannunsa keyi Wadda ba tasa rawar hannun ce ba ta hannun daya riqe nasa hannun ne... Gabaki dayansu tsit sukai tareda tsayawa cak sbd yanayin AZIZ din yayi munin da tsoronsu ya qaru. Falaq kuka takeyi tin dazu tana jikin fiddausi a qanqame. Mama kuwa rawa kafafunta suka dauka ganin AZIZ din da bata taba ganiba tin yana yaronsa kuwa. Alluran dake hannunsa ya jefawa Sayd Yana bude baki da mummunan sautin daya saka haukar Nicky tsayawa cak yace "A rufeta a daki bayan wannan masu daukanta na zuwa" Dawo da kallansa yayi kan Ammar zaiyi magana sai kuma ya fasa ya miqa hannunsa ya kama hannun Jannah a gaban kowa ya jata ze bar gurin Ammar ya riqesa kai tsaye jikinsa na rawa yace "And where d hell do you think are you going wit my wife?" Wani irin mummunan sarawa kan AZIZ yayi ya juyo da idanuwansa jikinsa na tsananta rawa ya kalli Ammar din yana hadiye wani irin masifaffen ciwo da wutar data kama kirjinsa take wanda ya sake saka dukkanin masu aikin sake ja da baya Mama ma da bata hayyacinta idonta na kan kofar fitowan Fatima sake samun kanta tayi da tsananin shakkar AZIZ wanda a yanzu take zargin ba daidai ba. Kasa cewa komai yayi ya juya ya kalli Sayd Nicky da sauri cikin tsananin baqin cikin da wutar dake ci kirjinta ta kwace daga madam Sisi tana cewa "Eh matarsa ce aurenta...... Bata qarasa ba Sayd ya someta da allurar hannunsa ya nufi Ammar yana qwala Kiran securities dan shima Ammar din dole a rufesa kafin zuwan likitocin mahaukatan. AZIZ na juyawa Mama tayi wuf ta fada dakinsu Jannah dan dubo Fatima sbd daidai lokacin saceta ne yanzu batasan tana dakin Dad ba tareda Dad din. Jannah kuwa cikin tsananin fushi da ciwon da kirjinta ke mata ta fizge hannunta sedai kafin tayi wani motsin ya dauketa cak dinta yabi ta kofar da shi kadai ne me bi da ita. Daqyar ya isa Sama da ita sbd yanayinsa dayake tsananta ya sakawa dakin key tareda zarewa yayi jifa dashi da karfin gaske Yana buga bango da hannunsa cikin wani irin tsananin fushi da wutar zuciya. Baya taja sosai tana kallansa cikin wani irin yanayin tashin hankali sbd gabaki daya ciwonsa ya wuce yanda ta Sani, Ciwon ya qarasa nisan da abin yayi Muni. So take ta hanasa jiwa kansa raunin sbd yanda jini ke futa a hannunsa din Amma kuma ta kasa motsawa bare isa garesa sbd zuciyarta dake cikeda tsana har lokacin. Ganin abin yayi tsananin gaske ya sakata isa gurinsa cikin daga sauti da nata fushin tace "Ya isa,idan kashe kanka zakayi ka me yasa zakayi hakan a gabana? Idan ka...... Wata irin tsawa me karfin gaske ya sakar mata Yana juyowa ya kamata da hannuwansa biyu ya girgiza da karfi yace "Da auren nawa akanki wani yake kiranki matarsa? Ina raye igiyoyin aurena uku suna raye kika bari wani ya kiraki matarsa? Kin shirya zarar Dani ne bayan Wanda nake fama da ita? Kinason maidani makashi ne?? Da wani irin mahaukacin sauti da kararsa ta fice ta me hankali da gabaki daya gidan saida ya amsa jikinsa na wata irin jijjiga yace "Wayace ya kiraki da sunan matarsa" Wani irin mummunan firgita tayi sbd tsananin tsoron yanayinsa da kaman ita zai fara kashewan. Tsit gidan yayi kowa na sake shiga tausayinsa sbd alamu sun fara bayyana me gidan kansa ba lafiyayye bane a tsakanin jiya zuwa yau. Juyawa yayi sbd wani irin tafasa da wutar dake ci jikinsa da zuciyarsa dake ingizasa ga maidata macensa a yanzu da tsakiyar ranar kowama ya huta Amma kuma a yanda yake zai iya mata illar da zatai Muni dan haka ya nufi toilet baya ko gani ya sakarwa Kansa ruwa yana zubewa qasa suna sauka a jikinsa. Daqyar ta iya daukan key din dakin ta fice da sauri itama bata ganin gabanta sbd tsananin tashin hankali da firgicin maganganunsa ta nufi daki kai tsaye dan dauko takardar sakinta ta duba. A daidai wannan lokacin Mama ta isa dakin su Jannah din da kwalban da Nicky ta yadda bayan ta sume dan neman Ummah. #MAMUH #ZAADENS #LIMBAS 07019691719 *_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 26 *_SHOP WITH ME BY RANO_* 08030811300 Kina neman in da zaki samun kayan yara classy kaya na yan gayu at a very affordable price? Ko kina son fara kasuwancin kayan yara amma baki da jarin da zaki saro kayan? Nesa ta zo kusa, kiyi joining community din nan muna saka kaya masu kyau available da inganci a farashi me sauki da zaki dauka ki tallata har ki samu naki kema. Burinmu shine kowacce mace ta samu sanaar da zata dogara da kanta. ****************** Mama da hannuwanta ke tsananin rawa idanuwanta na rufewa ga kuka tsananin tsoro da fargaban dayake cike da kirjinta sbd Sanin bame hankali ce zata dosa da makami ba hakama kusan duka ahalin ita ganin takeyi kowama a gidan mahaukaci ne, Shakkar haukar Umman takeyi sbd taga dukan gaske takeyi gata bata gama wartsakewa daga muguwar azaban datasha a hannun Ammar ba a Daren jiyan Amma bazata bari wannan damar ta wuce taba ta dauke Fatima tabar gidan da itaba sbd matiqar tana gidan batada zaman lafiyar zuciya data kwakwalwa dan itama kila zarewan zatai kaman Su Nicky ta ari hauka ba shiri dan haka gwara ta fiddata gidan tasan yanda zatai da ita bayan barin gidan da ita. Hannuwanta har qara rawa sukeyi ta bude dakin su Jannah din tana shigowa kai tsaye sbd Sanin babu kowa a bangaren duk suna can. Duba dakin tahau yi da idanuwanta a zare tana qarasa shigowa da tsoronta na ficewa. Ummah bata dakin dan haka sake riqe makamin hannunta tayi dakyau tana nufar toilet din dakin. Da karfi ta budesa tana soko kwalban ciki da karfi tin kafin ma taga waye a ciki sedai babu kowa a ciki. Zufa ne ya fara gangaro mata ta juyo tana sake riqe makamin da kyau ta nufi dakin Dzad tana ayyanawa a zuciyarta tana dakinsa tareda tsinewa wannan masifaffen auren da a yanzu batama fatan ya mutu so takeyi suyita son junan ta samu suqi rabuwa su dauketa suyita tafiya ko zaa barta taji da 'danta ta dawo Kansa da zuciyarsa dake neman sauka daga inda ta dorasa. Kokarin fitowa dakin takeyi kaman daga sama Umman ta bayyana gabanta ta fito daga dakin Dzad idanuwanta jajir kuka ne da tsananin tashin da ciwonta yayi suka saka kamanninta gabaki daya sauyawa. Mummunan faduwa gaban Mama yayi zuciyarta na neman tsinkewa da ganin mummunan yanayin Fatiman dan haka taja da baya kadan tana dago fasashiyar kwalban hannunta tana nuna Maman da ita ta bude baki zuciyarta na bushewa tace "Fatima kece kika zabi mu zama hakan tinda tin farko kinqi yadda ki bini kika zabi makasan 'yarki, Kika zabi Wanda suka kashe Ummitah da karfi d yaji suka cire zuciyarta suka bawa tasu Yar Wadda kike yiwa tsananin son asara, Kin zabi maqiyiyar ABDULAZIZ dina tinda kika zabi maqiyansa akansa, Kin zabi Wanda suka wargaza rayuwar 'dana suka illata rayuwarsa illar da bazata barsa ba har abada, Hakanne yasa bakida wani amfanin bayyana a rayuwarsa Fatima, Ya dade da manta ki, Ya rufe babinki Nice uwa kuma mahaifiyarsa da bazai taba sauyani ba har abada, Kinsan abubuwan dana fuskanta akansa tin yarinyartarsu shida Ummitah har zuwa yanzu? Tayaya zaki dawo a lokacinda bazan iya baki shi ba, Bazan taba iya rasa AZIZ LIMBA a matsayin Dana ni kadai ba, JANNAH itace masifar gabaki daya rayuwar AZIZ Dina dan haka saina tabbatarda dga ke har ita babu Wanda har abada zai iya shiga tsakanina da..... Kaman a mafarki taji anyi sama da ita an rafkawa tiles din gurin wnada ya daka idanuwanta da kanta juyewa tana kasa gane a mace take ko raye sbd azabar da tinda Allah ya halicceta tin haihuwa bata taba jinta ba irin yau. Sake shaqurota Ummah tayi ta daga jikin bango ta sake bugata da qasa wanda ya saka wani rikitaccen ihun neman agaji fitowa bakinta jikinta na tsananin rawa sbd dukan rabata da duniya Ummah takeyi idanuwanta a rufe cikin rashin hankali da haukarta daya tashi tuburan sbd sunan ABDULAZIZ da Ummitah dayaketa juya kanta Yana sake haukatar da kwakwalwanta sbd tabbas sunayen sunzo mata a daidai sune sunayen dake mata yawo akai koyaushe ciwonta ya tashi. Mama balain dataji Yana neman rabata da duniya ya sakata bude baki tana ihu ba shiri sbd hadiye azabar takeyi da farko tana hana kanta ihu sbd kada azo a samesu zancen yaje gaban AZIZ. Jin Ummah zata rabata da sassan jikinta da duniyar ma gabaki daya ba shiri ta fara ihun neman ceto. Koda Dzad dake toilet ya juyo ihun da sauri y fito Ya duba dakin bega Ummah daya bari tana bacci ba da sauri ya saka kayansa ya nufi kofa cikin tsananin tashin hankali. Maheer ma da tsananin gudu ya baro Ammar dayake kokarin taimkawa ya dawo daidai a dakinsu ya fito. Mama suka gani a hannun Ummah tayi mata wani irin jina jina dan haka da tsananin gudu sukai kansu Dad ya janye Ummah Yana qanqameta jikinsa da karfi Yana rungume kanta zuciyarsa na bugawa da karfi idanuwansa na jajir sbd ganin gabaki daya ciwonta ya qarasa rikicewa.... tsananin tausayinta ne ya saka idanuwansa tsananta ja ya kalli Maheer yace "Ka miqata inda zasu bata taimakon gaggawa" Daki Dad yayi da Umman ita kuma Mama cikin tsananin azaba Maheer ya fito da ita sedai ko nisa basuyiba Madam Sisi tagansu ta qaraso jikinta na wata irin rawa tana neman buga ihun jawo hankalin maigidan yaga abinda ya samu mahaifiyarsa. Cikin tsananin azaba mama ta hanata ihu tana cewa karta sanar da kowa idanma tayi nauyi tace a stairs ta fado. Da sauri da mamaki Madam Sisi ta bude baki zatai magana Maman ta yanke jiki ta fadi daidai suna isa palon qasa dan haka dole Madam Sisin ta fito da gudu tana neman Sayd Wanda tini yakai Nicky dakinta aka rufe. Falaq da fiddausi ne suka fito jin hayaniyar madam Sisi suka tarar da Maman a zube qasa harda jini a fuska da jikinta. Madam Sisi data dawo jiki na rawa tace stairs Mama ta fado. Fiddausi na jin hakan ta qarasa gurinta da sauri hakama Falaq. Daki akai da Maman tareda Kiran likita Falaq ta hana a sanar da daddynta sbd Yana tareda Jannah Wadda a daidai lokacin ne gidan ya dauki ihun tsawarsa data saka kowa sake yin tsit Yana magana da Jannah. Ko da Jannah ta baro palonsa bata ganin gabanta maganganunsa ne ke neman juyar mata da kai sbd tasan har abada ta gama zama Matar AZIZ LIMBA dan haka bama zai yiyiba abinda kwakwalwansa take basa yana fada. Zaadens da Garba da suka San abinda ya faru na dukan da Ummah taiwa Mama da kuma yanda jikinta ya rikicen fuskewa sukai kaman ba abinda ya faru basu fadaba kuma basu nuna ba, Ummah na daki tareda Dad Yana sake kokarin ganin ta dawo daidai ko yaya ne, Hakama Ammar Maheer sun samu ya koma daidai sedai a cikin kwakwalwansa da zuciyarsa babu sauki ko sassauci ko kadan dan kuwa a wannan Karan idan ya rasa Jannah baisan abinda zai zamaba dan gwara ya mutu yabar duniya da hakan ya faru dashi. Ko da Jannah ta iso babu kowa duka kowa Yana dakinsa dan haka kai tsaye dakinsu ta shiga ta nufi wardrobe dinta hannuwanta na wata irin rawa idanuwanta na qafewa da rikitaccen tashin hankali sbd bata fatan ko kadan taga komai bayan rubutaccen saki na mutuwar aurenta da AZIZ LIMBA. Kayan cikin wardrobe din tafara janyowa tana wurgi dasu tsakiyar dakin idanuwanta na sake qafewa jajir... Bataji bata gani kayan ciki kawai take fitarwa tana jefarwa, Acan qasan kayanta rigarda ta bayyana wadda envelope din yake nade a cikinta. Hannuwanta dake tsananta rawa takai da sauri ta fizgo rigar tana budewa bugun zuciyarta na tsananta. Bayyanar envelope din ya sakata jefar da rigar tana budewa da wani irin rawa da dukkanin jikinta keyi. Kasa budewa tayi dan haka ta saka karfi ta yagasa gabaki daya.. Takardu uku ne suka zube qasa daga ciki Wanda ta zubawa idanuwa tana kafesu da wani irin kallon da takardan saman itace ta bayyanar mata da ticket ce... Sarewa qafafunta sukai ta zube qasa da karfi tana jin dukkanin jikinta na daukan wani irin zafi da zazzabi me karfin gaske. Kasa saka hannuwanta tayi akan takardun sbd yanda zuciyarta ke wani irin juyawa tana kamuwa da ciwo me tsananin gaske. Daqyar ta iya miqa hannuwanta suna rawa ta dauki takardun duka ukun tana fara bude ta farko Wadda ta sakata damqe takardun da karfi tana qasara zubewa zaune qasa gabaki daya. Sabon ticket ne aka siya da sunansa da komai na tafiya a wancan ranar da limbas suka bar qasar. Kafe ticket din tayi da idanuwanta tana kasa kyaftawa zuciyarta na tsananta ciwo da wani irin yanayin dake saka idanuwanta fara cikowa da hawaye masu tsananin ciwo. Ta biyun ta dago ta bude ahankali Wadda rubutunsa ne a tsare cikinta na kalmomin da basu wuce biyar ba. "KINYI NASARA AKAN AZIZ LIMBA DA DUK ABINDA YAKE ZUCIYA DA RAYUWARSA, FATIMA DA FATIMA SUNE RAYUWAR AZIZ LIMBA IDAN ZAN MUTU DA KAUNARSU TO ZAN MUTU NE DA SON WADDA ITACE ASALIN ZUCIYAR, AUREN AZIZ LIMBA AKANKI MUTUWARSA CE KADAI ZATA RABA WANNAN AUREN" Rintse idanuwanta tayi hawayen dake cikinsu masu tsananin zafi suka gangaro tana fasa wani irin kukan da babu sauti tana kasa bude takardar karshen hannuwanta na damqe takardun hannunta da karfi suna nadewa. Kuka takeyi sosai wanda daqyar ta iya dago takardar karshen ta bude... Address ne na gidansa da qasar dayake na ticket da aka siya mata sai a qasa da aka rubuta. Zan jira zuwanki a duk lokacinda zuciyarki ta aminta Dani na Miki alkawarin wannan" Rintse idanuwanta tayi tana cusa kanta cikin kafafunta kukanta na sake tsananta sbd wannan envelope Yana kokarin maidata inda rayuwa take tsawon shekaru biyu da suka wuce, Tayaya a lokaci daya komai yake neman juyewa ya komar da ita kaddarar da bata fatan komawa? Tayaya auren data jima da wankesa ta kakkabe a zuciya da rayuwarta zai dawo mata, Ta gama cirewa da yafe AZIZ LIMBA a rayuwarta, Da Ammar Zad ta shirya ta yadda fara rayiwa sbd gyara kuskurenta ta baya Amma tayaya ma zata iya kallan ahalinta data cewa aurenta da AZIZ ya rabu kuma a yanzu da suka gama karban sabuwar rayuwa da wanke komai na baya tace musu auren da dukkaninsu sukafi kaunar mutuwa dashi tace Yana Nan? Dago jajayen idanuwanta tayi tana kallan takardun hannunta wasu hawaye suka sake gangaro mata na wani yanayin me karfi dake fitowa can qasan zuciyarta tana dannewa ta bude baki tace "Nima ban karbi auren Nan ba bazan karbi duk wannan zancen ba har abada anrufe babin AZIZ LIMBA rayuwata dan haka babu wani sauran abinda ya rage musu bayan rabuwa da juna batareda ma kowa a ahalinsu yasan da akwai aurenba har yanzu. #MAMUH #ZADENS #LIMBAS #LOVE PSYCHOs #CRZY LOVERS #MAMA #NEW LIMB*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 27 *_SHOP WITH ME BY RANO_* 08030811300 https://chat.whatsapp.com/IexiuY21PP75lt4yoJtNsK Kina neman in da zaki samun kayan yara classy kaya na yan gayu at a very affordable price? Ko kina son fara kasuwancin kayan yara amma baki da jarin da zaki saro kayan? Nesa ta zo kusa, kiyi joining community din nan muna saka kaya masu kyau available da inganci a farashi me sauki da zaki dauka ki tallata har ki samu naki kema. Burinmu shine kowacce mace ta samu sanaar da zata dogara da kanta. ************ Miqewa tayi ta sake share fuskanta ta tattara takardun tareda daukan envelope din ta hada dashi ta juya ta nufi kofa ta fice idanuwanta a rufe bataji bata ganin komai bayan sabuwar takardar karshen auren AZIZ LIMBA. Ko data iso palon qasa babu kowa sai Sayd da zai wuce da likita zuwa zamansu Mama ko kallansa bataiba shima hanya ya bata sbd ganin yanayinta Musamman da idanuwansa suka sauka akan takardun dake hannunta take ya fahimci abinda zai faru dan haka cikin sauri ya wuce da likitan sama dan ya duba mama ya gama ya fice. Yanda take hawa stairs din idanuwanta a rife ya saka har faduwa takeyi amma bata tsaya ba sai data Isa kai tsyae kuma ta bude kofar palon ta shiga. Baya palon dan haka bacin rai da tsananin baqin ciki bai barta jiran komaiba ta isa kofar bedroom dinsa ta bude kai tsaye. Zaune yake a couch har lokacin fama yake da kansa jin yake kaman ya fasa ihun dazai rusa gidan gabaki daya, Jin yakeyi wata irin wuta na balbala a zuciya da jinin jikinsa, Idan har wani zai iya sake ambatar 4&4 da sunan matarsa a gabansa babu abinda zai iya hanasa zama makashi... Dago jajayen idanuwansa da suka sakata dauke idanuwanta akansa tana qarasowa gurinsa... Rintse idanuwansa yayi sbd indai a daidai wannan lokacin aka cigaba da wannan hayaniyar zai iya rasa control na Kansa dan haka qin dagowa yayi ya kalleta yana sake rufe idanuwansa ya bude. Takardun hannunta ta zubar masa a gabansa tana bude baki da sautin dayake bayyanarda fushi da kuka ciwon abinda zata fada dake zuciyarta tace "Ni Jannah Zad bazan taba iya zama matarka ba, Ayau a Karo na biyu na sake zabar rabuwa dakai, Wancan Karan I choose my family wannan Karan kuma I will choose Amm...... Qarar glass din table din gabansa da yayiwa wani mahaukacin duka ne ya sakata rintse idanuwanta idanuwanta da karfi ya hanata karasa zancenta. Qarfin karar har palon da dukkaninsu Falaq da Sayd suke said sukaji kowannensu yayi qasa da kansa babu me iya cewa komai bare motsawa Musamman Falaq da idanuwanta suka ciko da hawaye sbd komai na rayuwar gidan d daddynta sun rikice a qanqanin lokaci amma dai idan har zai shirya da Jannah komai da zai faru me sauki. Miqewa tsaye yayi tareda fizgota da hannuwansa biyu da karfi zuwa jikinsa wanda ya saka rauninta fiddo jini tana rintse idanuwanta cikin karfin halin hana kanta sanyi ta bude idanuwan ta sauke akan fuskansa datai jajir idanuwansa da babu abinda yake cikinsu bayan wata irin fitinar wutar kishin dake neman kashesa ya bayyanarda haukansa gabaki daya zuwa level din karshe. Ita ya saukawar idanuwan Ya zubawa Yana rasa abinda zai mata, Wata irin azababbiyar Soyayyar da yakejin zatai ajalinsa ke ci da wuta a kirji da zuciyarsa, A cikin kwakwalwansa wani irin jijjiga da yamutsi yakeji duk akan Jannah Zad Wadda duka wannan masifar da balain dayake ji bai taba jinsu akan rashin Fatima da Fatima ba Amma a yanzu Yama rasa wace masifar da baya iya controlling ne yake ji... Ruwa ne take gani suna cika idanuwansa Yana kasa cewa komai jin yake kawai Yana zarewa dan haka ya janyota jikinsa ba zato ya qanqameta ahankali Yana rintse idanuwansa ko zai samu sassaucin abinda yake ji sbd azaba ma yake ji yanzu wanda Tai masa yawan da bazai iya riqewa ba.. Qwacewa ta fara yi tana fizgewa sbd itama azabar take ji a kirjinta da azabarta take mata yawa. Duk yanda taso qwacewa kasawa tayi dan haka ta fasa masa kuka me karfi tsawon lokaci har takai karfinta ya qare ta bude baki cikin sautin gajiyawa da komai na rayuwa tace "I hate you AZIZ LIMBA, I hate you,I hate you" Saukan kalamanta a kunnuwansa sakasa rintse idanuwansa yayi Yana sake qanqameta jikinsa wasu hawaye masu dumi a Karo na farko suna gangarowa daga idanuwansa dake rufe jikinsa na wata irin rawa alaman Yana cikin yanayin ciwo har lokacin. Hawaye takeyi sosai itama tana sake furta masa ta tsanesa. Yanda jikinsa ke tsananta da kalamanta ya sakasa kasa sakinta ya nufi toilet da ita a hakan Yana isa ya sakar musu ruwan daya saka karfinta dawowa tafara turesa tana tsananta kukanta da fada masa irin girman tsanar datai masa tareda tsanar dataiwa kanta na taba sonsa a rayuwarta. Rintse idanuwansa yakeyi Yana sake qanqameta kalamanta naci gaba da hargitsa qwaqwalwa da rayuwarsa ma gabaki daya Yana sake zarewa. Binsa ruwan sukeyi suna basa nutsuwa da sassauci ahankali tsawon lokaci shiru sai kukanta dayake tashi ahankali ahankali Yana ratsa kunnuwansa. Dagowa yayi ahankali ya saukar da jemamun idanuwansa da sukai tsananin laushi ya saukesu akan fuskanta daya dago ahankali ya kafeta da kallon da bai taba yiwa kowace halitta irinsa ba. Baya taja ahankali jikinta na dan rawar sanyin ruwan da suke dade suna rasata na sanyi batareda ta kallesa ba ta juya har lokacin zuciyarta zafi take mata. Riqo hannunta yayi ahankali batareda yace komaiba ya dawo da ita jikinsa ta baya bayanta ya sauka kirjinsa cikin rashin karfi sbd kukan datai sosai yaci karfinta sosai. Hannuwansa ya saka ahankali ya zagayo cikinta Ya rungumeta Yana rufe idanuwansa ahankali sbd nutsuwarsa data samu. Sake bude idanuwansa yayi tareda daga hannunsa daya yakai wuyan rigarta ba tsammani taji yaja rigar kai tsaye ya sauke daga kafadanta yana birkitota. Da sauri taja baya tana dafe rigar sedai jikin bango ne take dan haka taku daya yayi me sanyi ya rifeta a bangon Yana sake Dora hannunsa gurin yana kallan fuskanta datake a tsananin hade. Hannunta ya cire kai tsaye tareda sake janye rigar Wanda take saman kirjinta ya bayyana ta sake saka hannu zata tare ya hada hannuwanta biyu da nasa daya ya riqe ta bayanta ya kalli idanuwanta da nasa idanuwan da suke mata nuni da a ayanzu Yana hayyacinsa ya dawo daidai karfinsa a cike yake 100% Itama kallansa tayi da rashin shakkarsa zata bude baki tayi magana ya sako Kansa cikin wuyanta ya ruwan da suka gangaro daga fuskanta suka sauka kan dogon hancinsa ya saki wata ajiyan zuciya ahankali Wadda ta sakata sarqewa tana son qwacewa Amma ba daman hakan. Ciwonta dayake buqatan gani ya zubawa ido Yana hadiye radadin ganin raunin kafin ya saka hannu ahankali ya kashe musu ruwan ya saketa ahankali tareda juyawa ya nufi towel Yana zare rigar jikinsa kai tsaye wadda ta bayyanarda kakkarfan jikinsa daya sakata juyawa tana kallan jikinta da kayan jikinta da batasan yanda zata fita dasu ba a hakan Wanda zai iya saka familynta tambayar inda ta fito. Towel ya daura a jikinta tareda juyowa baice mata komaiba ya kamo hannunta tareda janta suka fito jikinta duka sanyi dan batada niyar sauya kaya ko zare na jikinta, Bai iya tilastata ba sbd bayason su sake fara hayaniya dan haka kai tsaye janta yayi har gaban dresser dinsa ya kaunar a kujera yana dauki cotton me laushi da tsafta ya sake sauke rigarta zai Dora hannunsa ta riqesa da hannunta daya tana qin kallansa har lokacin ciwon rayuwarta dashi takeji. Hannunsa ya saka ya zare hannunta tareda kai hannunsa kan qaramin yankan yayi mata wata irin gogewa ahankali cikin nutsuwa tareda kai bakinsa gurin ahankali ya bude bakinsa ya hura wani irin iska me sanyin daya saka numfashinta tsayawa cak tana qanqame hannuwanta sbd saukan iskan bakin nasa akan fatarta dake jiqe sanyin yayiwa lafiyarta yawa taji. Rintse idanuwa tayi sbd zafin dataji a gurin tana kuma gujewa kallansa.. Ganin sanyin dake ratsata zai mata yawa ya sakashi miqar da ita yanzu zauna tareda janyota ta fado Kansa ya mata wani kyakkyawan riqo Yana zagayeta da hannuwansa da kirjinsa sbd rage mata shigar sanyin AC na dakin Yana qara goge kirjinta dayake ganin yanda zuciyarta da numfashinta ke bugawa da karfi suna sama da qasa. Akan tabon dinkinta na zuciya yankan ya sauka dan haka ya sake zubawa gurin idanuwansa Yana jin zuciyarsa na kasa daukan girman abinda yake ji akanta sbd ita da Ummitansa ne kaman a guri daya,inama Ummansa na raye ya ajiyeta guri daya da Jannah su kansace mata uku a rayuwarsa dayafi so fiyeda rayuwarsa sun hade guri daya. Yanda ya kafeta da idanuwansa dake sake zama wasu sexy Yana kallanta kaman zai iya hana komai da kowa sake ganinta ne ya sakata miqewa da sauri tana nufar kofa ta durqusa ta dauki takardun datazo dasu tana kokarin ficewa tana isa kofa ta dakata batareda ta juyoba ta bude bakinta da nayi nauyi tace "Ina Nan a matsayata na aurenka akaina ko ka yankesa ko kada kayi hakan bazan taba sake zama da auren kowa ba bayan na wanda nake s......" Juyota kawai taji anyi da karfi tareda hade bayanta da jikin kofar datake tsaye yana Dora bakinsa ahankali akan lips dinta tareda zira harshensa cikin tsakiyar bakinta Yana saka dukkanin karfinsa ya yaga rigarta da daman ba wani karfi ne da itaba tinda material din ba tsada. #MAMUH #ZAADENS #LIMBAS 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 28 *_SHOP WITH ME BY RANO_* 08030811300 https://chat.whatsapp.com/IexiuY21PP75lt4yoJtNsK Kina neman in da zaki samun kayan yara classy kaya na yan gayu at a very affordable price? Ko kina son fara kasuwancin kayan yara amma baki da jarin da zaki saro kayan? Nesa ta zo kusa, kiyi joining community din nan muna saka kaya masu kyau available da inganci a farashi me sauki da zaki dauka ki tallata har ki samu naki kema. Burinmu shine kowacce mace ta samu sanaar da zata dogara da kanta. ************** Janyewa tayi da karfi kirjinta na harbawa da karfi sbd yanda yazo mata a bazata kuma kaman hankalinsa na gushewa sedai ko gama janyewa bataiba ya dawo da ita jikinsa da karfi Yana qarasa raba rigarta ya jefar cikin glass din dayake fashe na table din daya fasa dazu... Black bra ce a jikinta da skintight Wanda suke a jiqe suma tayi saurin sake turesa kafin ma ya sake dawowa gareta ta baya da sauri idanuwanta na cikowa da hawayen 'dacin zuciya ta daga hannu zata nunasa tayi magana ya kama hannunta da hannunsa daya Yana sarke yatsun cikin nasa ya dago idanuwansa da sukai ja ya kalleta babu abinda yake ji a zuciya da jininsa bayan tsananin azabar maganar data sokesa da ita ya rufeta jikin bango yana kasa hadiye wutar datake cinsa ya bude baki Yana saka idanuwansa cikin nata da wani irin azababbiyar sautin ciwon dake cin kirjinsa yace "Zan mutu, Zan mutu ne sbd abinda nakeji zuciyana bazata iya dauka ba, Bansan yaya zan iya controlling abinda nakeji ba, Kin Sani Ni mara cikakkiyar lafiyan kwakwalwan da zata iya daukan jin sunan wani a bakinki ko jin sunaki a bakin wani, Zan qarasa zarewa zan qarasa zama wanda zaki tsana ne bayan kuma komai girman tsanan da zakimun bazan taba barinki ba koda hakan na nufin bayyanarwa duniya haukana ne..... Kansa ya cusa a cikin wuyanta Yana rintse idanuwansa dake masa radadi suma Yana jin kaman ya kurma ihu ya qanqameta jikinsa saita shige cikinsa kowa ya dena ganinta bare jinta sai shi.. Kansa ya daka ya sake dakawa Yana dagowa ya zubawa fuskanta datai straight tana jiran ya fara dawowa daidai ta fice sbd a yanzu gap yake da juyewan dayake magana... Ganin taqi kallansa idanuwanta na qasa tana jiran motsin dazai bata damar raba jikinta da nasa ya sakasa karantar yanayinta da babu abinda yake cikinsa sai tsanarsa dayake hangowa take ya kasa riqe Kansa.... Saukan bakinsa taji akan bra dinta da hoqoransa ya fizgeta Yana wurgi da ita Yana bude jajayen idanuwansa cikin slow zuwa ga fuskanta data kallesa cikin tsananin tsoro da faduwan gaba ba shiri tayi saurin mannuwa da kirjinsa tana rintse idanuwanta da suka ciko da hawaye masu tsananin zafi tana hanasa ganin kirjinta daya bayyana... Saukan tsinin kirjinta a nasa kirjin da babu kaya a ba zato take ya dakatar da duk wata hanyar wucewan ruwan jiki da jini dake yawo a jikinsa ya dafe bango da hannunsa daya cikin wani irin yanayi sbd loosing balance dinsa da yayi na jin abinda bai taba ji ba gabaki daya gashin jikinsa na miqewa ya rintse idanuwansa ya budesu jajir akanta..... Wani irin numfashin daya maqale masa ya fizgo da karfi tareda daukanta gabaki dayanta ya nufi gaban mirror da ita ya zaunar kafin tayi wani yunquri ya saka bakinsa ahankali ya laso fatar kunnenta Yana sauke mata wani irin fitinannen numfashi me tsananin dumin daya sakata fasa kuka tana rufe kirjinta da hannuwanta biyu, Hannuwan ya janye tareda shigar da kirjinsa ya rufe mata su da kirjinsa Yana mannesu da dan karfin daya sakasa sauke numfashi me karfin gaske Yana buga miron da karfin daya watse take a gurin. Fuskanta ya dago jajayen idanuwansa Na rufewa ya sake saka harshensa ahankali ya lashi wuyanta Yana jin zuciyarsa na samun nutsuwan dayake rasasawa akanta, Gangaro da karshensa yayi ya lashi gefen fuskanta kafin ya lasa lips dinta ya hadiye wani numfashi me shegen karfi kafin ya zira harshensa ahankali cikin bakinta da take ta gartsawa harshensa cizon da saida ya fasa. Lumshe idanuwansa yayi Yana shanye radadin kafin ya bude idonsa akanta Yana sake jin tsananin sonta na neman illata rayuwarsa gabaki daya, Raba kirjinsa yayi da nata tareda yin baya da wuyanta ya saka harshensa tareda saukar da bakinsa kai tsaye kan kirjinta Yana qanqameta kaman zai rabata biyu Kansa na juyewa. Azabar riqon da yayi mata da zazzafan yanayin datake ji na irin yanda yake lasanta ya sakata qanqame Kansa tana son dagosa Amma Sam yama tashi daga AZIZ LIMBA dinsa dan haka jikinta ya fara rawa tafara kokarin Kiran sunansa Wanda bakinta ne dayake setin kunnensa sautin muryanta dake shigarsa kai tsaye da kukanta ya sakasa jin gabaki daya gashin jikinsa na sake miqewa ya dago kansa tareda kama kanta ya hade bakinsa da nata cikin wani irin tsananin mahaukacin so da shaukinta Yana kamo harshenta cikin wani irin fitinannen yanayi yake tsotsanta Yana zuqo duk wani albarkatun bakinta Yana jin kansa na kuncewa. Kissing dinta yakeyi Yana sake qanqameta jikinsa kaman zai ballata yana sake jin kirjinta dake manne da nasa suna neman dakatar d bugawan zuciyarsa.... Daukanta yayi cak zai nufi lafiyayyen gadon dake dakin da ita ta fasa kuka me karfin gaske tareda bude baki cikin tsananin kukan daya taho mata tace "AZIZ LIMBA na roqeka kada ka keta mun haddina, Na rokoka kada kamun dole, Karka manta kayi alkawarin bazaka taba mun dole ba dan haka ka Sani komai da kakemun dole ne kakemun kada ka karbi haqqin da ba naka........" Cak ya dakata tareda tsayawa yana bude idanuwansa da take suka qara sauyawa... Ajiyeta yayi a gadon tareda juyawa kai tsaye batareda ya sake kallantaba ya wuce bathroom ya shige... Yana shiga da towel din a jikinsa ya sakarwa kansa ruwa Yana riqe kansa dan hannuwansa biyu yana hana kansa shiga mummunan yanayinsa sedai idanuwansa sun nasa riqe tsananin dacin zuciyarsa wasu irin hawayen da baisansu bama suka cika jajayen idanuwansa suna biyo ruwa suna gangarowa. Itama cikin hawayen ta dafe kanta tana rufe idanuwanta kuka na zuwar mata ta rufe bakinta tana fasa kukan mara sauti tana zamewa qasa tana dafe jirjinta dake mata radadin halinda take jin zuciyarta. Ta jima a hakan kafin ta miqe tana share hawayenta batada zabin daya wuce daukan doguwar jallabiyansa datai mata yawa sosai ta zira tareda daukan hularta ta saka ta dauki takardunta ta fito daga dakin gabanta na faduwan kada Allah ya hadata da kowa Musamman daya daga cikin familynta Musamman Ammar. Harta sauko ta fice zuwa kitchen babu kowa dan haka tana shigowa kitchen din Fatma ce ta fara ganinta ta kalleta cikeda mamaki me tsananin da fargaba tana kallan kayan jikinta da fuskanta datai ja. Amina ma cikin mamaki ta juyo ta kalleta kafin ta saukan da idanuwanta akan rigar tin daga sama har qasa zatai magana Jannah din ta juya musu baya tana dan kare kirjinta da hannuwanta biyu sbd ganin suna kallan kirjinta dake nuni da babu bra a jikinta. Kokarin basarwa tayi ta hnyar cewa "Fatma ina hijab dinki" Fatma da itama take son subar kitchen din sbd kallan da Amina keyi wa jannah din da kuma yanda fuskanta ta nuna tayi kuka da sauri taje ta dauko hijab din ta kawo mata tana tayata sakawa. Tana gama saka hijab din Madam Sisi na shigowa kitchen din ta kalli kowannensu taga sunyi tsuru tsuru banda Jannah din data qi barin ma Sisin taga fuskanta ta juya tana kokarin ficewa. Binta da kallo Madam Sisi tayi tana qureta da kallo kafin idonta suka sauka akan rigar jikinta da sosai tayi maya yawa hakama idan idanuwanta sun fada mata daidai kaman yau da safe rigar ce a jikin me gidan. Zaro idanuwa tayi da sauri cikin karfi tana bin bayan Jannah din tana sake qafewa rigar ido gabanta na faduwa tinani kala kala na shigarta dan haka ta juya tana tinanin yanda zataiwa Nicky bayani idan ta farfado. Jannah na isa dakinsa Allah ya taimaketa harta isa bata hadu da kowaba, Tana shiga dakin Fatma na shigowa dan haka Fatma ta sakawa kofar key tana isowa gurin Jannah din wadda ta dago idanuwanta da suka sake ja suna cikowa da hawayen data kasa barin su sauko tana kokarin danne abinda takeji amma kuma zuciyarta ta kasa tana neman wanda zata fadawa dan ta samu sassauci Amma bazata iya fadawa familynta ba sbd zata wargaza dukkanin karfin gwiwansu da suka samu da power da suke tinanin sunada ita akan yarsu, Zata sakasu dawowa a cikin quncin da matsin da suke tinanin sun fito na AZIZ LIMBA, Ammar kuma zarewa zeyi zaima iya rasa kansa kwata kwata idan yaji hakan dan haka bazata taba iya fada musu ba zata yaqesa da kanta har sai sakin da suke fatan itada familynta ya tabbata,to Amma ta yaya??? Tayaya zata iya hakan??? Fatma ta dago ta kalla ta sunkuyar da kanta tana sake sabbin hawaye masu zafi ta bude baki cikin kuka tace "Fatma bai sakeni ba, Ba takardan saki bace nake dako duk tsawon shekarun nan, Da aurensa akaina nake yawo duk lokacin nan, Me yasa Yamun hakan? Me yasa ya dawo dan ya sake wargaza mana rayuwa? Tayaya zan iya cewa su Dad babu sakin da muka zuba shekara biyu muna farin cikin samu? Tayaya Ammar zaiji da auren AZIZ LIMBA haryanzu akaina a daidai lokacinda yake sakaran aurena dashi? Tayaya zan saka AZIZ LIMBA din ya datse mun wannan auren nasa dayake kaina? Fatma bansan ya zanyi ba zuciyata ciwo takeyi." Fatma da duk itama ta rikice cikin tsananin tsoro da fargaba tace "AZIZ LIMBA me wannan gidan da naji Garba yace? Shine mijinki? Innalillahi ya zamiyu yanzu to? Kasa cewa komai Jannah tayi sbd bata ko iya magana sarawa kanta yake tsananin yi, Fatma kuwa tsoro ma taji ita duk ya kamata Amma kuma dole ta Sani Jannah ta shiga mummunan tashin hankali sbd bataga alaman sakin zai yiyuba anan gidan sbd me gidan kansa abin shakka ne dan ita ko iya dagowa batai ta kallesa sosai ba sbd tsoro da shakka. Rarrashin Jannah din Tai duk da batasan me zatace mata akan lamarin ba dan haka dai ta rarrasheta akan ta cire damuwan komai tukuna dan sai ancire damuwa zaa samu nutsuwa da tinanin fuskantar matsala. Wanka dole jannah din ta sake yi sbd jikinta da duk yake mata nauyi ta saka wasu kayan tayi sallah kafin ta fita ta tafi gurinsu Dad inda Ammar an samu ya dawo daidai dan haka Sayd ya saka aka barsa baa tafi dashi din ba. Babu me wani abin fada a tsakaninsu sbd tinanin da yayiwa kowa yawa dan haka abincin rana ma sama sama sukaci kafin suka gama kowa ya koma bakin aikinsa. #MAMUH #JANNAH ZAD #AZIZ LIMBA #NW LIMB 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 29 *_SHOP WITH ME BY RANO_* 08030811300 https://chat.whatsapp.com/IexiuY21PP75lt4yoJtNsK Kina neman in da zaki samun kayan yara classy kaya na yan gayu at a very affordable price? Ko kina son fara kasuwancin kayan yara amma baki da jarin da zaki saro kayan? Nesa ta zo kusa, kiyi joining community din nan muna saka kaya masu kyau available da inganci a farashi me sauki da zaki dauka ki tallata har ki samu naki kema. Burinmu shine kowacce mace ta samu sanaar da zata dogara da kanta. ******************* Sai datai laasar ta isa kitchen aikin abincin dare, Ko data isa a natsenta ta isa kaman babu abinda ya faru sbd ta sakawa ranta kaman yanda ta yafe AZIZ LIMBA a bayan ko a yanzu tana kan bakanta da aurensa da babu aurensa ya riga ya fita a ranta dan haka batajin a yanzun ma zata sauya hakan, A masu aikinsu zasu ci gama da zama bata buqtaan kowane irin matsayin daya wuce hakan har sai Allah yasa sun samu damar sanin inda Saleem yake sun tattara sun bar mansion din. Su Fatma ma sunyi nisa a aikin dan haka ta saka hannu suna qarasawa. Mama kuwa sai yamma lis Allah ya saka ta farfado da zazzabi me dan karfi a jikinta, Su Falaq ma ganin ta farfado sai suka samu nutsuwa sbd har yamman babu Wanda yaga saukowa ko fitowan Daddynta. Sai dare karfe 8 na tukuna ya fito sanyeda doguwar jallabiya navy blue fuskansa tayi laushi sosai hakama fuskan a kame babu sakewa ko kadan. Abinci dukkaninsu suka zauna dinning ci bayan kowa ya zauna ya dago a natse ya kalli fiddausi dake kokarin fara serving nasu ya bude baki a kame yace "Ina Mama" Shiru sukai dukkaninsu kafin fiddausin ta bude baki cikin girmamawa da jin nauyin fada zatai magana Sayd ya karbe zancen da cewa "Mama ta samu tsautsayi dazu a stairs Amma likita ya dubata kuma tama dawo daidai tana hutawa ne sbd dan sauran zazzabi ma ciwon jiki sai zuwa gobe ko zata iya saukowa. Ajiye spoon din hannunsa yayi ahankali Yana kallan Sayd din yace "Mama ta hadu tsautsayi haka me yasa baa fadamun ba? Akwai wani dalilin qin fadamun ne? Shiru dukkaninsu sukai sbd ganin yanda ransa ya baci da yanda kuma bacin ran da fushi yake a bayyane. Sake maimaita tambayarsa yayi cikin fada wadda ta saka Sayd cewa "Baka kusa ne shiy..... "Unbelievable" ya fada yana katse Sayd din tareda miqewa Yabar dining din falaq ta bisa da kallo cikeda mamakin ganin fushin daddynta da duk abinda zakai masa baka iya ganin fushinsa a bayyane. Sayd kuwa daya San ba qaramin abu ke fidda fsuhin AZIZ dinba dan haka maganar Mama bata kai sakasa wannan mummunan bacin ran d fushin ba. Mama data fito daga dakinta cikin dauriya da dannewa sbd batason ciwon yayi nauyin da AZIZ zai nema bin dalilin yawan rauninta a kwanakin dan haka ta lallabo ta fito sbd cin abinci a cikinsu ko yayane sai gashi tana kawowa kunnuwanta suka jiyar mata fadansa da tashin muryansa data sake tabbatarda matsayinta a gurinsa Yama wuce yanda take tinanin yayi sanyi sbd Soyayyar Jannah dan haka kai tsaye ta juya tana jin sanyi na mamaye ranta, Idan har ransa zai mummunan baci hakan to tabbas ita babu ma abinda take buqata a yanzu bayan ganin ta rabasa da Jannah sbd idan ta rabasa da itane zai nesanta da Zaadens su qara tsanar junan da zasu zabi nesa nesa da juna su bace a rayuwarsu da Fatima gbaki daya, Abinda ta tabbatar a yanzu shine idan bata nesanta kanta da Fatima ba Fatima zata iya ajalinta sbd idan ta sake mata irin wannan dukan zata iya rasa ranta ko wani sashen na jikinta dan haka idan har bazata iya korar zaadens su tafi su fita rayuwarsu da Fatiman ba sbd AZIZ ya saka dokar babu me barin 4&4 sedai izininsa to tabbas shi datake da cikakken iko dashi zata sake tabbatar masa da bata yafe ya sake ko kallan Jannah ba bare Zaadens, A baya ta fada masa baya yadda ko yafe ya sake ambatar ko sunan Jannah da bakinsa ba Wanda kuma ta tabbatarda hakan dan kuwa har yau bakinsa bai taba sake furta sunan Jannah ba. Idan duk yanda taso ta kasa yiyuwa zata juya danta da shine takeda cikakken ikonsa. Ko daya iso saman kai tsaye dakinta ya nufa tareda miqa hannu yayi knockin a natse kafin ya bada seconds tukuna ya bude dakin bakinsa dauke da sallama. Zaune take Maman a bakin gado ta dago tana kallansa da yanayi na sanyi da rashin cikakkiyar lafiya. Qarasowa yayi ya zauna a sofa Yana dagowa cikin nutsuwa shima ba wata sakewa har lokacin a fuskansa yanayinsa na fushin da zuciyarsa take ciki a dan bayyane dan itama maman kai tsaye tana kallansa ta gano hakan zuciyarta ta sake cikewa da jin dadin ganin damuwa da bacin ransa akan ciwonta. Gaidata yayi cikin kulawa ya Dora da cewa "Yaya jikin? Ko zaa sake Kiran likita ya dubaki ne? Kokuma Mama zaa gyara Miki sabon daki ne a qasa ki koma sbd stairs dinnan kaman sun fara damunki" Girgiza kai tayi tana bude baki tace "Aa ba buqatan hakan tsautsayi ne kawai da zuwan lamari" "Allah ya tsare gaba Mama" "Amin" tace tana gyara zama ta kallesa kai tsaye tace "AZIZ a yanzu da Zaadens suke gida daya a tareda mu duk da a karkashinmu suke kuma suna matsayin masu aikinmu ne inason sake tinatar dakai alkawarin dayake Kanka akansu, AZIZ Ni mahaifiyarka ina Nan kan bakana ban yadda ba ban aminta ba idan har da gaske nice uwa a gareka ka kulasu ko basu wata kulawa ko sabuwar fuskar data wuce matsayinsu na masu aiki da suke dashi, Ban Aminta da kowace irin muamala a tsakaninka dasu ba hakama ban Aminta ko inda Jannah take ka sake kalla ba idan ba hakan ba kuwa sedai ka zaba ko su ko ni nabar gidan nakoma kauye, Zabi Yana gurinka a tsakanin mahaifiyarka da kuma Wanda suka kashe kanwarka suka raya tasu Yar" Tinda ta fara magana bai dagoba ya kalleta sai datakai karshe ya dago idanuwansa ya kalleta, Magana yaso yi akan cikakken aurensa dayake kan Jannah din da tin daga ranar data sakasa alkawarin rashin sake ambatar sunanta bai sake ambatar sunan ba Sedai 4&4 daya saka mata wanda bayan Sayd babu Wanda yasan maanarsa, Wani abu me nauyi da zafi ya hadiye a moqoshinsa zuwa kirjinsa kafin ya hadiye maganar ya fasa fada sbd auren dai ba mutuwa zeyiba koda hakan na nufin rasa rayuwarsa ne bazai iya bawa kowa 4&4 ba koda mahaifinta daya haifeta ne kuwa hakama shi kansa idan har kowa na tinanin aurensa da ita ya qare tintini baya buqtaan fadawa kowa da bakinsa lokaci duka zai bayyanarwa da kowa kaman yanda ya zabi ya bata lokaci ta sauko daga fushinta ita kanta Jannah din sbd a yanzu iya tsanarsa ce kawai yake gani a tattare da ita wadda hakan ze iya kashesa daga tsaye. Miqewa yayi ya fice daga dakin Maman tabisa da kallo tana sauke ajiyan zuciya sbd ta hakan dai tasan zai bawa Zaadens baya koma kila ya bari a basu damar tafiyarsu ta yanda komai zai tafi mata a daidai, Koda basu tafi a kusa ba tasan dai yanzu zai dauke idanuwansa kwata kwata daga Zaadens ita kuma zata saka Sisi tsananta tsoron hana Fatima fitowa koina duk rintsi kafin ta samu hanyar fiddasu daga gidan. Yana saukowa kai tsaye fita yayi bayan ya bada umarnin a gyara samansa. Mota ya dauka ya fice daga gidan gabaki daya. Fiddausi ce tahau saman da kanta taga aikin sosai ne sbd glasses koina dan haka ta kira Fatma sbd Jannah a gurinsu har abada ta wuce zama Yar aiki. A gurin gyaran Fatma ce idanuwanta suka fara sauka akan bra din Jannah dake yashe a tsakiyar dakin ta dago a sace zata kalli fiddausi wadda itama ta gani tin dazu ta kasa cewa komai. Cikin sanyi Fatma ta dauke bra din ta dauke hadda rigar suka qarasa gyra koina suka fito. Fatma na wucewa itama fiddausi sama ta nufa tana Kiran Sayd ta sanar dashi ba mirror na dresser da Ctable na dakin AZIZ din sbd a kawo wasu gobe. Fatma na zuwa da kayan hannunta dakinsu takai batareda ta bari su Dad da kowa dake zaune ana dan fira b sun gani tukuna ta dawo ta zauna cikinsu ana yi da ita. *******Washe gari a gidan kowa fes ya tashi da sabon kudirin daya daukanwa Kansa, ZAADENs dai suna Nan akan bakansu babu har abada abinda zai sake hadasu da LIMBA, Hakama maganar auren Jannah da Ammar ba fashi Dad ya fada ya tabbatar hakama Maheer dan haka Ammar ya samu karfin gwiwan gaske Musamman ganin Jannah din kanta shi take so shi ta zaba, Ita kanta Jannah batajin akwai sauyi a kudirinta na rabuwa da aurensa batareda ma kowa yasan akwai auren ba hakama babu sauran muamala a tsakaninta dashi bayan ta matsayinsa na Boss a gareta da familynta. A bangaren fatma ma tayi shiru babu alaman tasan komai ma sbd kada su Dad su gano kaman yanda Jannah tace batason kowa ya Sani dan haka zata tayata boye dukkanin sirrin dayake tsakaninta da AZIZ. ****AZIZ LIMBA da kansa ma ya daukewa kowa dayake gidan sbd gabaki daya Yama dena zama ya saka kansa zama busy sosai, Kwata kwata ya dena saukowa dining sbd da safe yake fita da dare yake dawowa. Hakan yayiwa Mama daidai yanda takeso dan haka ta warke ta saki jikinta tana komawa huldodinta da Nicky wadda itama sai datai kwana biyu kafin ta dawo cikakken hayyacinta. Ticket da komai na komawa AZIZ yayi mata ta tashi zarewa saida Mama ta dakatar da tafiyar tareda sake tada maganar aurensa da Nicky din. Duk lokacinda ya bawa Jannah na rage fushinta bai alaman hakan zai yiyuwa bayan a nasa bangaren a cikin azaba yake rayuwa a yanzu, Rashin ganinta kadai ya saka lafiyansa na neman gagaransa hakama a tsakaninsa dasu Dzad kwata kwata babu wata fuska ko alaman akwai sassaucin gaba da tsanar da suke ciki sbd ko kallansa basa kaunar yi kaman yanda shima haryanxu ya kasa jinsu ko kadan a zuciyarsa, Jannah kawai yake son,ita kadai yake buqata,itace lafiya da warakar da kawai yake nema a wannan rayuwar tasa da rashin Ummansa da Ummitah suka birkitata. Nicky wadda yau ta fita tareda Ammar wanda ta sakar masa fuska Amma shi bai sauya daga yanda yake ba ba sakewa a tsakaninsu.. Sai yamma sosai suka dawo gida har ta fice motar ta dawo ta bude jakar hannunta ta miqa masa robar Soft drink na pineapple tace "Ina fatan abinda duk ya faru ya wuce" Gyada kai kawai yayi batareda ya kalleta ba ya karba ya wucewansa. Yana gap da isa dakinsu ya hadu da fatma ya jefa mata Yana cewa "Ki bawa wani Ni bana Sha" Cikin dariya fatma tace "Nagode ya Ammar" Kitchen zata dan haka ta shiga daki ta ajiye ta fice zuwa kitchen. Jannah dake toilet tana fitowa daga wanka ummah na shigowa dakin ta zauna tana cewa "Ruwa zansha" Cikin kulawa Jannah tace "Ummah ba ruwa a dakin Nan amma bara na shirya naje na dauko Miki kinji Umman Jan" Girgiza kai Umman tayi idanuwanta n sauka kan soft drink din ta miqa hannu ta dauka tareda bawa Jannah tace ta bude mata. Turaren hannunta Jannah ta ajiye tana karba ta bude mata tana cewa "Fatma ta ajiyesa kisha idan naje kitchen na dauko mata wani" Budewa tayi ta bawa Umman ta karba ahankali takai bakinta Tasha ta sake Sha taji bai mata dadiba dan haka ta miqawa Jannah din tana cewa "Na koshi bana Sha" Karba Jannah tayi cikin sauri ta qasara shanyewa ta ajiye robar tana saka hijab kan kayanta ta fice sbd aikin data bari kitchen. Nicky wani irin farin ciki da nutsuwa ta samu tana jin ayau matsalarta data Mama zata kau sbd matiqar Ammar yasha abinda ta basa ayau bazai kwana ba saiya haiqewa Jannah wanda ko bai haiqewa Jannah ba to zata yanda zatai ta tura Falaq can ya haiqe mata ta yanda AZIZ zai tsani Zaadens tsana mafi muni idanma bai illatasu gabaki dayansu ba. Kallan mama tayi bayan ta gama jero mata bayanin komai ta miqe tana fatan Ya haiqewa Falaq sbd itace AZIZ LIMBA zaifi haukacewa akanta, Ita kuwa Mama ajiyan zuciya ta sauke tana jin kome zaiwa Jannah tinda daman aurenta zaiyi da saukobatareda tasan menene a zuciyar Nicky akan Falaq ba, Hakama kodai baiwa kowa komaiba yayi attempting ta yanda AZIZ zai Koresu dan itadai fatarta kawai a koresun koma menene laifin. Wannan ne kadai zai faru a gidan AZIZ ya tsani Jannah ya Koresu su huta duka da wannan masifar da basusan ranar qarewanta ba. *****Karfe 7 suka gama ayyukansu suka bar kitchen din, Zazzbi Jannah taji tanaji me karfi sbd koin jikinta dake zafi dan haka bata iya zama cikin su Maheer ba daki ta wuce ta sakarwa jikinta ruwa sbd jin abin na neman fin karfinta. Ummah ma wani irin zafi jikinta yayi Wanda ya saka Dad tinanin batada lafiya ga zufa tanata yi sai fita yake mata. #MAMUH #LIMZAD 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 30 *_SHOP WITH ME BY RANO_* 08030811300 https://chat.whatsapp.com/IexiuY21PP75lt4yoJtNsK Kina neman in da zaki samun kayan yara classy kaya na yan gayu at a very affordable price? Ko kina son fara kasuwancin kayan yara amma baki da jarin da zaki saro kayan? Nesa ta zo kusa, kiyi joining community din nan muna saka kaya masu kyau available da inganci a farashi me sauki da zaki dauka ki tallata har ki samu naki kema. Burinmu shine kowacce mace ta samu sanaar da zata dogara da kanta. ***************** Yanayin Ummah da kaman zazzabita ke qara qarfi da Jannah daman da bata samu fitowa ba ya saka kowa ya watse suka shige da wuri daman kowa a gajiye yake. Fatma ko data shigo daki karfe 9 ta dan wuce Amma har lokacin Jannah bata saka kaya ba duk sanyin dakin na ac zufa takeyi tana zaune ta qanqame jikinta. Qarasowa Fatma tayi tana kallanta cikin mamaki tace "Jannah kina lafiya kuwa? Kasa dago jajayen idanuwanta da suka shige ciki sosai tayi ta kalli Fatman ta dauke kafafunta daga qasa tana hawowa gadonta dasu ta girgiza kai ahankali alaman batada lafiya batareda ta iya bude baki ba. Sake kallanta Fatma tayi da kyau taga kwata kwata bata cikin yanayi me kyau hakama zufanta sai qaruwa yakeyi. Abin fita Fatma ta juya ta dauko tareda dawowa ta zauna kusa da ita tafara mata fita tana saka abu me kyau tana share mata zufan dayake ya sake jiqata. Bude ido Jannah tayi tareda kallan Fatma idanuwanta na cikowa da hawaye da sanyin murya tace "Fatma kaman jinina Yana konewa nakeji, Kaman zan mutu nakeji? Bansan meya sameni ba hadda marana Yana ciwo...." Hawayen idonta ne suka gangaro tana rintse idanuwan tana kwantawa jikin na dan fara rawa. Damuwa da tsoro Fatma ta dan shiga ta kalleta tace "Jannah ko naje na fadawa Su Dad ko Maheer ne ko zaa kaiki asibiti ne? Girgiza kai tayi tana tashi zaune ta ziro kafafunta qasa tana saukowa daga gadon ta nufi toilet ta sake saukarwa kanta ruwa sbd anan ne take samun dan sassauci. Bakin toilet din Fatma ta tsaya har Jannah din ta fito suka sake komawa bakin gado zuwa lokacin Jannah ta fara maye ta jiqo har dogon gashinta dayake a kunce Wanda a ranar Fatma ta wanke mata shi zasuyi kitso bata samu anyi ba sai gobe Fatman tai mata. Gabaki daya jikinta ta jiqasa ta fito tana tafiya ahankali idanuwanta sunyi wani laushi sosai cikin mayen data fara tace "Fatma ruwa" Ruwa Fatma ta tashi da sauri ta dauko mata ta bude mata ta bata a baki tana goge mata ruwan dake gangarowa daga gashinta suna sauka jikinta. Tin lamarin na kadan kadan har dare ya qara tafiya Fatma na fama da ita zuwa lokacin gabaki daya hankalinta ya gama tashi ta shiga tsoro sosai kada wani abin ya faru kafin safe ta rasa me zata fadawa su Dad. A daidai wannan lokacin Dad na can na yana fama da Ummah itama a cikin irin wannan halin sbd nata daya hada da rashin lafiyan kwakwalwa sai itama lamarin yayi nauyi sosai. Yanayin yanda take zufa da dafe mararta tana cewa "Dad ciwo sosai anan" ya saka yafara tinanin mara take nufi, To meya hadata da ciwon mara shine ya fara tinani kafin ya sake kaita toilet ya zare mata doguwar rigarta yabarta daga ita sai farar vest qal dake jikinta me dan tsayi ya kunna mata shower Yana goge mata ruwan dake sauka kan fuskanta sbd kada ta shaqa ruwa. Daga shi har ita duka sun jiqe sbd ta kasa tsayawa murkusus takeyi sosai tana cukuikuyesa karshe ma kuka ta saka masa wanda ya rasa ya zaiyi sbd damuwa da tsananin tausayinta ya rungumeta Yana dawo da ita daki aka cire jikakkun kayanta ya saka mata wasu kayan marasa nauyi na bacci sedai gabaki daya ta qarasa rikice masa dan haka ya kwantar da ita jikinsa Yana mata addua yanajin tana cakudasa cikin wani irin mayen dayake rufeta koinanta. Rintse idanuwansa yayi ahankali yanajin wani irin yanayin datake kokarin tayar masa wanda ya dade da dannewa riqewa sbd tinda ya aureta bai taba mata komaiba sbd Yana fatan ta samu cikakkiyar lafiya ta amshesa a matsayin mijinta a hankalinta Amma ayau kaman hakan bazai yiyuwaba sbd ita kanta kaman ciwon dayake neman illata kenan a cikin Daren. ****Fatma ganin masifar dake neman fin karfinta cikin karfin hali ta kama Jannah din ta saka mata qaramar rigar shan iska da hijab suka fito tana dan riqe da ita sbd su samu iskan waje ya daketa ko zata dena wannan zufan datake tayi. Fitowa sukai lokacin karfe goma sha daya saura dan haka sunsan kowa ya shige. Suna fitowa iska me dan karfi ya fara buga Jannah din wadda tafara jero ajiyan zuciya tana rufe idanuwanta. Fili suka fita sosai inda iskan yafi kadawa Fatma na riqe da Jannah din har lokacin tana mata sannu. Hasken mota ne ya sako kai harabar gate na biyun gidan wanda garba ne da bai shigeba sbd Sanin me gidan be dawoba yaje ya bude musu gate motar black Royce Royce ta sako kai cikeda wani irin rashin kukan dayake bayyanarda ba kudin qananun masu kudi ke siyanta ba. Garba na rufe gate din ya juya ya nufi hanyar dakinsu ya shige batareda ya hango su Jannah din ba. Fatma dake cikin tsananin damuwa ita kanta bata wani damu da waye ya dawo ba bare Jannah da batama ji ko ganin komai sbd ita kadai tasan masifa da balain take ciki. Kashe motar Sayd yayi tareda dan juyowa ya kalli AZIZ Wanda ayau baida niyar kwana baiga Jannah dinba dan haka m wayar Falaq yake kokarin kira dan aikata neman Jannah din Cikin sanyi da mamaki sayd Yana maida kallansa kansu Fatma yace "Kaman 4&4 ce acan tareda dayan me aikin" Dakatawa AZIZ din yayi daga Kiran dayake kokarin sakawa tareda dagowa ahankali ya sauke idanuwansa akan inda Sayd din ya fada. Ba haske sosai a gurin Amma kallo daya yayiwa gurin ya ganta tsaye a jikin Fatman. Kashe wayarsa yayi gabaki daya tareda ziro kafafunsa waje daga kofar da sayd harya fito ya bude masa. Kai tsaye inda take ya nufa Yana dago hannunsa ya kalli time ya maida kallansa akanta Yana qarasowa. Fatma da bata lura dashi ba sai dataji wani fitinanniyar qamshi na dosota ta juya tagansa yana qarasowa bata fa fuskansa ba saida ya iso gap dasu fuskansa ya bayyanar mata, Mugun firgita tayi da ganinsa gabanta na mugun faduwa dan haka a rikice tayi baya tana sauke kanta qasa tana dabarcewa tareda manta halinda Jannah ke ciki a jikinta. Janyewanta ya saka Jannah da bata iya tsayuwa se a jikinta din zamewa zata zube qasa. Hannu daya ya saka ya tarota batareda ya bari ta kai qasa ba Yana kallan fuskanta da idanuwanta suke rufe tana sauke numfashi me tsananin rashin karfi. A jikinsa ta zube Yana sake riqeta jikin nasa da kyau ya dauke idanuwansa akan fuskanta dake bayyanarda ba lafiya take ba kwata kwata ya kalli fatma wadda ta sake qasa da kanta sosai cikeda girmamawa. Bude baki yayi a natse da kamewa yace "Me yake faruwa? Cikin kama kai Fatman ta bude baki tace "Batada lafiya tin dazu kuma ta hana na fadawa su Dad" Sayd daya iso lokacin kallo daya yayiwa Jannah din daga jikin AZIZ din ya dauke idanuwansa Yana dawo dasu kan fatma yace "Tsawon awa nawa ne? Shiru tayi sbd bazata iya Tina ko awa nawa bane. Magana AZIZ ya bude baki zeyi Jannah ta dago kanta tareda sama da kanta zuwa cikin wuyansa ta shago qamshinsa taja cikin hancinta tareda bude idanuwanta da sukai jajir tana kallan bakinsa daya bude zeyi magana take taji wani irin maitarsu na cikata ta dago hannunta ahankali ta Dora akansu tai musu wata irin shafar data sakasa mutuwar tsaye yana kallanta da tsananin mamaki. Sayd saurin sauke kansa yayi Yana dan ja da baya batareda ya dago ba. Fatma ma rikicewa ta qarasa yi ta juya batareda ta Sani ba ta ringa jefa kafarta duk inda ta samu tabar gurin zuwa dakinsu. Riqeta yayi da kyau ganin tana kokarin zubewa qasa ya kalleta da kyau yaga tana sake jiqewa da zufa. Fuskanta ya Shafa ahankali Yana goge mata zufan fuskanta da handkerchief dinsa daya ciro daga aljihu ya bude baki cikin sauti mara hayaniya da tsananin kulawa yace "Menene kikeji Yana damunki? Girgiza kai tayi batareda tasan tayi ba kafin ta bude idanuwanta ta saukesu akan lips dinsa dake motsawa suna maganar da batajin komai jinta ya dauke.. Gangaro da idanuwanta tayi wuyansa dayake motsi ahankali Shima ta sake dago hannu ahankali ta shafi wuyansa tana yi sama ta sake shafan lips dinsa tareda hadiye wasu yawun da suka wuce maqoshinta ahankali tanajin taste din bakinsa a nata bakin... Ganin tsayuwar ta gagara ya dauketa gabaki dayanta ya juya ya bar gurin da ita. Sayd na ganin hakan ya wuce gaba da sauri ya bude masa kofar da zai wuce kai tsaye Yana isowa ya shige da ita tana sake cusa kanta cikin wuyansa tana janyo qamshinsa dake qara tsananta halin datake ciki. Babu kowa a palon qasan sai fiddausi data sauko daukan ruwan daya qare a palon sama zata kai tana fitowa kitchen Yana sako kai palon da Jannah din dan haka itama da sauri ta dakata tareda komawa baya kitchen din tana sauke kai qasa. Samansa ya wuce shikuma Sayd ya tsaya ya rufe koina kafin ya wuce nasa dakin. Fiddausi data tabbatarda sun shige ta fito itama ta haye nasu saman tana isa a palo data bar Mama da Nicky suna fira cikin tsananin nishadi ta kalla cikeda mamakin Mama da bata kai wannan lokacin batai nisa a bacci ba. Cikin mamaki tace "Mama haryanxu biki bacci ba lokacin baccinki yanzu ya sauya lafiya ta qara samuwa yanda mukeso" Duk da Maman na fushi da fiddausin har lokacin Amma tinda sun sama sakewansu kuma tana cikin farin ciki dan haka Murmushi tayi tana cewa "Eh yau dai kam baccin ya tafi sai zuwa anjima kila kokuma dan nay baccin rana ne" Itama fiddausin cikin murmushi da nata farin cikin tace "Nima dai yau banajin baccin Nan bara na kai ruwan fridge Nazo na taya Mama da 'yarta fira mu raya Daren kila alkhairi ne a cikinsa" Nicky da takejin kaman tayita ihun farin ciki cewa tayi "Kwarai wannan Daren na alkhairi ne" Mama dai murmushi kawai takeyi tana hadiye dadinta ita kadai. Fiddausi na ajiye ruwan ta dawo ta zauna a cikinsu suka hau fira duk da hankalinsu na kan madam Sisi da suke jiran ihunta sbd Nicky ta tabbatar mata kada tayi bacci tayi gadin bangaren su Jannah tana ganin Ammar ko alaman namiji tayita kurma ihun da kowa seya fito. #MAMUH #BEST LOVE #TOO HOT #ROMANCE #JANNAH ZAD LIMBA 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 31 *_SHOP WITH ME BY RANO_* 08030811300 https://chat.whatsapp.com/IexiuY21PP75lt4yoJtNsK Kina neman in da zaki samun kayan yara classy kaya na yan gayu at a very affordable price? Ko kina son fara kasuwancin kayan yara amma baki da jarin da zaki saro kayan? Nesa ta zo kusa, kiyi joining community din nan muna saka kaya masu kyau available da inganci a farashi me sauki da zaki dauka ki tallata har ki samu naki kema. Burinmu shine kowacce mace ta samu sanaar da zata dogara da kanta. ************ Dukkaninsu bacci ne yake zuwar musu me karfi Amma zuciyoyinsu sun kasa yadda da baccin dan haka suka qara nacewa Daren, Fiddausi data gaji bazata iya ba ta miqe ta shige daki tabarsu Anan wanda ba jimawa dukkaninsu suma baccin ya daukesu a palon. AZIZ kuwa Yana isa sama ajiyeta yayi a tsakiyar palonsa Yana kokarin zare mata hijab dinta sbd ya qara mata AC kafin ya samu daman Kiran Sayd ya kira mata likita Amma Sam ta kasa tsayawa, Bayason ciro mata hijab din ta qasa yazo wuyanta ya bata matsalar nade mata fuska Tasha wuya bayan wadda yaga tana Sha zuciyarsa bazata dauka ba dan haka daga wuyanta ya yaga hijab din yana zame mata shi qasa yana sake kamo fuskanta ya amabaci sunanta cikin kulawa Amma bata amsaba sai binsa takeyi da wani mayen kallo da idanuwanta dake kashesa... Gashinta dayake a jiqe ya kalla kafin ya gangaro da idanuwansa wuyanta yaga ruwa kaman na gashin kaman zufa ya dago idanuwan ya kalli fuskanta itama shi take kalla har lokacin tana sake shiga yanayinsa.. Daukanta ya sake yi ahankali ya isa kujera da ita zaunar yaje ya dauko qaramin towel me kyau ya dawo, Rankwafowa yayi gabanta ahankali cikin nutsuwa Yana sake ambatar sunanta da wani natsatsen sauti yana kai towel din wuyanta ya shafo tareda kai hannunsa daya Yana janye mata gashin fuskanta... Numfashinsa me dumin gaske ne ya sauka a fuskanta da wuyanta daya matso yana goge mata wuyan ta rufe ido ahankali tana jin gashin jikinta gabaki daya suna miqewa taja wani kasalallen numfashi... Saukan lallausan tafin hannunsa akan fatar wuyanta yana gogawa ya sakata bude ido akansa tareda Jan wani sabon numfashin daya sakasa kallanta Yana karantar yanayinta Wanda kusan idan yana karanta daidai tana cikin tsananin desire ne Wanda yasan bata hankalinta dan idan tana ciki bazata taba nemansa ba sbd fushinta akansa, Ina ta hadu da koma menene? Waye ya bata? Sbd yasan har abada bazata taba shan koma menene a Karan kanta ba? Kukan data fasa ahankali ne ya sakasa kallanta Yana bude baki zeyi magana ta rigasa cikin kuka da cewa "I hate you AZIZ LIMBA" da qarasa maganar ta kamo gaban rigarsa tareda fizgosa da karfi ta kalli lips dinsa da suke kaman fresh ta kai bakinta akansu tana hadesu da nata tareda bude bakinta tana jefa harshenta a bakinsa tana masa wani irin lafiyayyan shan daya saka towel din hannunsa faduwa Yana jin duniyarsa data wargaje tana haduwa guri daya. Kissing din data kewa bakinsa tana jin dukkanin zafin jikinta na ragewa Yana sauka ya saka kanta sake juyewa ta saka hannuwanta biyu ta zagayo wuyansa tana lumshe idanuwanta qamshinsa kawai yana sake kashe wutar dake ci a jikinta. "Sorry 4&4" ya furta a hankali bakinsu na hade kafin ya saka hannuwansa biyu ya kamo qaramin qugunta yayo sama da ita Yana fara tsotsan bakinta cikin wata irin nutsuwa da tsananin sonta dayake cin jini da zuciyarsa kowace daqiqa. Kan ctable ya zauna tareda bude kafufunta ya zaunar da ita akan kafafunsa suna fuskantar juna ya bude jajayen idanuwansa Yana bin fuskanta zuwa wuyanta da kallo Yana jin kaman ya hadiyeta da dukkaninta sbd abinda yake ji akanta. Itama shi takewa wani irin kallo a cikin mayen dayake sake juyata.... Rigar dake jikinta mara nauyi ya tattaro ahankali Yana Shafa lafiyayyun cinyoyinta bakinsa yakai gefen kunnenta ya sakar mata numfashi me tareda zira harshensa ahankali ya laso fatar hannunsa na isa kan mararta da yayiwa wata irin shafa da tafin hannunsa taja numfashi me karfin gaske tana zagayo wuyansa da hannunta daya dayan kuma tana bin hannunsa cikin rigar ta dora akan nasa hannun tana jin kaman zata zare. Cibiyarta ya Shafa ahankali Yana sake cusa kansa cikin wuyanta Yana sakar mata kiss masu sanyi da numfashin dayake sake saka jikinta daukan zafi. Sama yafara yi da hannun Yana Dora bakinsa akan bakinta Yana tsotsa lips dinta da sukai jajir.... Saukan hannunsa a samanta ya saka su biyun numfashinsu daukewa a lokaci daya Yana sake matseta da karfi jikinsa.. Gashinta ya kama yayi baya dashi kanta na baya ya saka kansa cikin rigarta gabaki daya yana hadesu guri daya.. Bude idanuwanta ta basa ganin komai da komai bayan shi kadai da zuciyarta takewa so daya babu wani bayansa ta zagayosa da hannuwata tana son bude baki tayi magana Amma bata iyawa sbd abinda yake faruwa a cikin rigarta da kansa yake ciki... Numfashin dayake fitowa daqyar take saki tana neman rasa kanta gabaki daya tana sake rungume Kansa cikin tsananin shauki da son daya taso mata gabaki daya a cikin yanayin. Kansa na ciki ya saka hannu ya zare musu rigar wadda ta barta babu komai a jikinta sai black panties... Hannuwanta ta saka ahankali gaban tsadaddiyar rigar dake jikinsa ta budeta gabaki daya lokaci daya botiran rigar suka zube qasa ya dago Yana mata wani mayen kallon dake bayyanarda wannan moments sune best moments na rayuwarsa sbd idanuwansa dake nuni da hakan tareda mamakin 4&4 dinsa dayake sake jinjina karfin abinda yake aiki akanta. Wurgi tayi da rigar jikinsa shi kuma ya saka hannu ya mannota kirjinsa da nasa suka hadu ya lumshe ido Yana Jan wani fitinanniyar numfashi me karfin gaske ya budesu akanta ya bude baki daqyar yace "4&4 banason da safe ki tsani kanki akan abinda yake faru..... Bai qarasa ba ta saka bakinsa cikin nata tana sake mannuwa dashi..... Miqewa yayi da ita a jikinsa qafafunta na zagaye dashi ya nufi bedroom dinsa da ita Yana zuqo yawun bakinta da ko iya su darajarsu tafi masa duk abinda ya mallaka yana. A lafiyayyan gadonsa ya jefata ahankali Yana zare doguwar Sweatpnt din dake jikinsa Yana binta da wani mayen kallon dake sake juyar da kansa. Bakinsa ya dora akan Mararta ya sakar mata wani irin zazzafan kiss tareda saka harshensa ya lashi cibiyarta ta qanqame pillow da karfi tana rasa numfashinta na Yan daqiqu... Asalin lafiyayyar fatarta me laushi da tsafta ya saka harshensa Yana lasa Mararta zuwa cibiyarta ya qarasowa tsakiyar kirjinta inda da harshensa da numfashinsa a tare suka sauka ta bude baki zatai wani irin numfashin cetan Rai ya dago kanta Yana rufe bakinta da nasa yana hannunsa na bin kirjinta zuwa bayanta da wata irin shafar datake sake rabata da numfashinta Amma ya hana hakan sbd bakinsa dayake bata wata irin tsotsan da taste din bakinsu ya zama daya... Yanayinsa fara fin karfinsa yayi yafara loosing control na kansa sbd yanda yake yake tsotsanta Yana bata zafafan romance Musamman kirjinta da sukai jajir dan haka zai iya kasa riqe kansa yayi abinda zata tsanesa idan ta dawo hankalinta shi kuma zuciyarsa da rayuwarsa bazasu iya daukan tsanar da zatai masa ba... Juyar da ita ya ta kifu a gadon ya kwanta bayanta hannunsa daya na zagaye da kirjinta daya dake tafin hannunsa hannunsa daya kuma Yafara Shafa bayanta ahankali Yana sakar mata kiss me sanyi a bayan wuya da gefen fuskan Yana sakar mata numfashi me sanyi a cikin kunnenta idanuwansa a lumshe yana jin dumin jikinta na shiga jikinsa ahankali Yana sauka. Numfashi suke saukewa ahankali dukkaninsu itama idanuwanta a lumshe tana samun relief da saukar abinda take ji yana quna a jininta, Jikinsa dayake rawa na yanayinsa dayake cinsa ya sakasa sake rintse idanuwansa Yana jin wani irin yanayi a zuciyarsa da bazai iya rayuwa ba duk yanda zai samu gwarin gwiwa idan ya rasa 4&4, Rashin Ummansa Ummitah ce ta zama qwarin gwiwa da fitilan data haska rayuwarsa harya cigaba da rayuwa, Bayan rasa Ummitah Falaq ce ta zama jagorar data kawo rayuwarsa a yanzu, Bazai iya rasa Jannah Zad ba sbd a duniya babu abinda zai iya hanasa fading idan babuta a rayuwarsa, Lumshe idanuwansa yayi da sukai jajir ruwa masu tsananin dumin dake cikinsu suka gangaro suka sauka akan bayan wuyanta tareda gangarowa ahankali suka diga gaban idonta data bude jin saukan dumin ruwan.. Ahankali itama idanuwanta suka ciko da hawayen abinda take ji a zuciyarta akansa, Gangarowa sukai gefen idonta suka sauka tanajin rawan da jikinsa keyi tana qaruwa sosai ahankali ahankali na tinanin dayake cin kwakwalwansa da zuciyarsa.... Tsananta yanayinsa keyi har Yana jijjigata ita da jikinsu yake hade. Zamewa yayi Yana qanqame jikinsa ya sauka gadon Yana sake jijjiga ya nufi toilet idanuwansa na rufewa. Yana shiga tin bai qarasa ba ya zube qasa yana riqe kirjinsa Yana kokarin miqewa ya isa ga shower... Gudu hawayenta suka tsananta yi tana jin zuciyarta na bude dukkanin wani tsohon ciwo da raunin zuciyarta... Bata gama dawowa daidai ba sbd abinda yake jikinta bai gama sakintaba Kasawa tayi dan haka ta sauko gadon itama da qyar ta nufi toilet din tana shiga Yana durqushe cikin mummunan halinda ya kasata qarasawa da sauri ta zube gabansa tareda rungumesa gabaki dayansa a jikinta tana ambatar sunansa ahankali wanda sautinsa ma ya banbanta da yanda a yanzu take kiransa sbd wani irin tsananin so da kewan datake cikin wannan. Hannu ta miqa ahankali ta kunna musu ruwan Yana sauka akansu ta kamo fuskansa da tafukan hannuwanta biyu ta kallesa cikeda yanayin da batasan yaya zatai da zuciyartaba ta bude baki tace "AZIZ LIMBA I hate....." "But I love you JANNAH ZAD." Ya fada daqyar cikin wani irin mummunan yanayi Yana katseta batareda takai karshen maganarta ba da zuciyarsa bazata iya dauka ba. Rintse idanuwanta tayi tana kokarin zamewa ya riqeta tareda hanata zamewa ya kalli cikin tsakiyar idanuwanta yana saka bakinsa akan nata yana shigar harshensa ciki. Qanqamesa tayi tana karbansa ahakan.... Fatarta dake bawa tasa nutsuwa ya sake janyowa cikin ruwan Yana cigaba da kissing ruwa na sauka akan fatarta dake saks santsi a tasa fatar Musamman yanda suke cakuda babu me riga a jikinsa. A jikinta ya samu nutsuwarsa ta dawo zuwa lokacin zazzabi me karfi ya rufeta sbd maganin dayake kokarin sakinta da kuma ruwan data shiga sosai tsakanin fara ciwon. Da kansa ya dauro mata towel suka fito ya rage ac din dakin tareda dauko rigarsa me dan kauri ya saka mata tareda bata ruwa mara sanyi Tasha ya kwantar da ita jikinta na rawa sosai sbd take jikin yayi karfi. Kwantawa yayi gefenta ya rufesu tareda shigar da ita jikinsa sbd ta sake samun dumin datake buqata. Shi kansa Kansa a nauyaye yake dan haka ba bata lokaci baccin ya daukesa. Itace tafara farkawa da asuba taji sauki ba laifi dan haka ta miqe. Tashi yayi shima Yana taba jikinta yaji da sauki ya kalleta zaiyi magana ta katsesa cikin rashin sakewa da rashin walwala tace "Pls don't" Fasa maganar yayi ya kalli toilet da ido ya nuna mata. Saukowa tayi da dan sauri ma tayo alwala ta fito Shima alwalan yayo sukai sallah. Suna gamawa ta miqe ta nufi kofa da sauri gabanta na faduwan kada tsautsayi yasa wani yasan a inda ta kwana. Hijabinta ta dauka a yagensa ta saka ta fito AZIZ din na biyeda ita tareda riqo hannunta a natse yace "Ki nutsu baki gama warware ba and I need to talk to you akan abinda ya sameki" Bata amsa ba take tafiya tana son qwace hannunta Amma Sam yaqi saki har suka isa kofar bangarensu bai damu da komai ba ya shigo daidai lokacinda Madam Sisi ta gama baccinta ta Tina da aikinta aka sakata Wanda bacci ya saceta sai yanzu. Inuwar namiji da mace ta gani a daidai kofarsu Jannah din wanda ya sakata bude ido da karfi tana sake tabbatar da mace da namiji ne take gani kuma hannuwansu a riqe.... Fili ta fito yanda kowa zeji ta bude baki duk iya karfinta ta fasa ihun a kawo musu dauki kwarto. Wata mummunan faduwa gaban Jannah yayi ta juya a rikice ta kalli kofar dakin Dad datasu Maheer da ake kokarin budewa cikin saurin jin ihun. Kafin AZIZ din yayi kowane irin motsi ta kama hannunsa da karfi ta bude dakinsu ta turasa tareda shigewa tana rufewa daga ciki. Tana rufewa Ammar da Maheer na fitowa cikin tsananin tashin hankali da makamansu a hannu. Ammar dakin su Jannah din ya nufa Yana tare kofa, Dad ma a rikicen ya fito yana saka jallabiya, Su Mama ma cikin bacci suka firgita tareda miqewa tsaye suna rige rigen fitowa itada Nicky suna taya Sisin ihu. Sayd ma dauke da pistol dinsa ya fito yana busawa securities whistle take gidan kowa ya miqe tsaye cikin tashin hankali da tsananin duhun asubar. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 32 *_SHOP WITH ME BY RANO_* 08030811300 Kina neman in da zaki samun kayan yara classy kaya na yan gayu at a very affordable price? Ko kina son fara kasuwancin kayan yara amma baki da jarin da zaki saro kayan? Nesa ta zo kusa, kiyi joining community din nan muna saka kaya masu kyau available da inganci a farashi me sauki da zaki dauka ki tallata har ki samu naki kema. Burinmu shine kowacce mace ta samu sanaar da zata dogara da kanta. ************* Ihun Nicky da Mama ne ya sake karade gidan suna nufo scene din, Fiddausi ma da duk basu kai ga tashi sallar asuban ba cikin bacci taji ihun kwarton da neman agaji ta bude ido tana dirowa gado bata tsaya saka komai akan kayan baccin jikinta ba ta fito da gudu a firgice gabanta na tsananin faduwa da tsoro. Dakin Falaq take kokarin nufa ta dubota hankalinta tashe saiga Falaq din itama ta fito a tsananin tsoroce jikinta na rawa idanuwanta na qanqancewa tana ganin fiddausin ta iso gurinta da gudu tana cewa "Fi waye kwarto? Meye hakan?? Fiddausi data samu ganin Falaq din a gabanta kalau numfashi ta ajiye ta fada maye ake nufi da hakan, Da sauri falaq ta juya jikinta na tsananta rawa ta nufi stairs da tsananin gudu kaman zuciyarta zata fado sbd jin bangaren masu aiki ihun ke tsananta Wanda tasan Jannah dinta na can zuciyarta bama zata kwatanta wani abu ya taba Jannah ba, Biyota fiddausi tayi da tsananin gudun kada taje ta hadu da kwarton tinda kila neman gudu yake daga gidan.. Su Mama na isa idanuwansu sun rufe basa gani sosai hakama bacci bai gama sakinsu ba gaba daya dan a cikin bacci kawai sukaji ihun take suka karba suna rige rigen fitowan dayake da abin suka kwana a Rai, Duhun asubar da rashin hasken gurin sosai y saka basu gane waye da waye a tsaye a gurin ba dan haka Nicky ta fara ihun cewa "Ku balla dakin ku fito da Ammar din, A kira AZIZ, Ina securities? Wayyo kwarto" Madam Sisi kuwa har gurin hanyar bangaren AZIZ ta isa ta ringa ihun kwarton tana neman agaji. Securities da Sayd dayake Daga pistol din hannunsa baya cikin flowers din gidan suka nufa d manyan haske Sayd na cewa "Kuna ganinsa ko waye ku harbe kafarsa duka biyun a take Umarni ne" Maheer da Garba dake dauke da manyan sandunan gora suma bayan dakunansu suka zagaya Dad na zagayawa bayan dakin su Jan da wuqar daya fiddo. Ammar kuwa dakinsu Jannah ya tsare dan bada kariya dan yafison Yana ganin duk abinda zai shiga dakin ya sare wuyansa da karfen hannunsa, Mama ganin gida ya rikice har lokacin Nicky da madam Sisi ihu sukeyi ba AZIZ bai fitoba ta nufi bangarensa da gudu tana sake goge idanuwanta da basu qarasa washewa ta riga kwala masa kira. Daga waje ma sauran securities din sun zagaye gidan an basu umarnin duk wanda suke gani su harbesa a spot din. Gabaki daya hankalin maqotansu sauran mansions da gidajen manya dake gurin tashi hankalinsu yayi sbd ihun d tashin hankalin yayi yawa hakama sai harba bindiga akeyi sama wadda ta saka securities na anguwa gabaki daya suma miqewa tsaye aka hau zagaye unguwa da shirin harbe duk Wanda aka gani shine kwarton. Fatma da balain da masifar ya sakata tashi a firgice cikin baccin da bai dauketaba sbd gadin jiran dawowan Jannah sai asubar me nauyi ya dauketa. Tana bude idanuwanta a rikice taga mutane tsaye tsakiyar dakin Jannah na qanqamesa da karfi idanuwanta cikeda hawaye tana rokonsa kada ya fita a lokacin shikuwa Kansa Yama kasa daukan uban waye yake ihun kwarto a cikin gidansa sannan ita ta sakasa daki ta boye? Fatma datake a rikice da ihun su Madam Sisi kurma sabon ihun tayi sbd da duhu a dakin ba haske tana miqewa da tsananin gudun gaske itama ba Kayan arziki a jikinta ta banka kofa da gudun gaske ta fito tana taya su Nicky ihun. Rintse idanuwansa d sukai ja sbd tsananin bacin rai yayi zai yi magana jannah tayi saurin saka hannunta dake rawa bakinsa tana rungumesa cikeda tsoro da kunyar da zata iya kasheta idan ya fita. Nicky na ganin tsananin tashin hankali da firgicin da Fatma ke ciki bata tsaya wata wata ba ta nufi dakin ta fada tana tsananta ihunta sbd ta tabbata Ammar da Jannah suna ciki. Tana sako kai cikin duhun dakin tana ihun AZIZ da yagama kai maqura a bacin ransa hannu ya daga ya zabga mata wani mahaukacin marin daya sakata zubewa baya tana fadowa Madam Sisi data biyota suka zube qasa take jikin madam Sisi ya dauki muguwar rawa cikin tsananin mugun tsoro ta ture Nicky da karfin gaske tana miqewa ta bar gurin da gudu tana cewa "Wlh yana dakin, Gashinan a ciki" Mama n jiyo hakan ta dawo da gudu duk a rikice, Su Maheer ma dasu Sayd zagayowa da gudu dukansu sukai gabaki daya gidan suka taru a kofar dakin, Zaadens da sukasan zinariyarsu n ciki take suka qarasa haukacewa suna tinkarar dakin da karfin gaske. Falaq dataji Jannah na ciki hakama kwarton kasa riqe kanta tayi da gudun da babu wanda ya ankara ta wuce kowa ta isa kofar dakin jikinta n Tsananin rawa ta tura kofar dakin daidai Jannah zata rufe dakin d key. Da karfin gaske Falaq ta fada jikin Jannah din tana qanqameta jikinta na rawa har lokacin ta fasa kuka tana sake kankameta kaman zata shige jikinta. Gari ya fara haske dan haka Sayd yayi saurin cewa kowa ya dakata da makaminsa sbd Falaq data tare kofar.. Kuka takeyi sosai tana sake qanqame Jannah, Jannah dake rikice cikin tsananin tashin hankali kasa motsawa tayi tana kokarin janye Falaq din Falaq ta bude idanuwanta ahankali kaman a mafarki idonta ya sauka akan Daddynta dayake tsaye dukkanin bacin rai da fushinsa a fili amma ya kasa take rokon Jannah din ya fito yaci uban duk wani mahaukacin dayake gidansa. Da tsananin mamaki me karfi ta saki Jannah ahankali tana kallansa kafin ta dawo da kallanta kan Jannah Wadda kunya ta sakata qasa da kai. Juyowa Falaq tayi da sauri taga yanda kowa yayi cirko cirko tsuru tsuru suna jiran ta fadi abinda ta gani sbd sun tabbatarda duk abinda yake bayan Jannah cikin dakin ta gani. Cikin ihu Fatma tace wlh naga mutum a cikin dakinmu, Madam Sisi da tin dazu take zuba rantsuwar taga kwartaye da idonta karbe zancen tayi tana maimaitawa. Nicky da tini jinta ya dauke sbd Marin datasha hakama ganinta rawa yake a hakan ta saka aka kawo mata wayarta ta kunna recording dn kofar dakin sbd tanason nunawa AZIZ lokacinda aka kamasu suna fitowa dakin. Juyowa Falaq tayi ta sake tare kofar ita kuma Jannah ta sake kama hannunsa ta jasa bayan kofa tana sake riqe hannunsa cikin nata idanuwanta duk sunyi ja kuka takeson yi sbd abinda take ji na wannan mugun yanayin da suka samu kansu. Falaq bude hannuwanta tayi ta sake tare kofar ta bude baki tana kallan Sayd tace "Ba kowa a ciki Jan ce kadai" Mama da duk ta haukace tace "To ta fito mana me takeyi a dakin kowa ya fito dan wanke Kansa" Sayd Falaq ta kafawa ido Wanda yake kokarin fahimtar me take son fda masa tace "Papa ina Daddyna? Sai yazo zan matsa jikin kofar Nan" Sayd na jin hakan ya kalli kofar dakin da sauri Ya juya ya kalli fiddausi wadda itama take ta shiga shock ta kallesa tana soke kai. A rikice Sayd din ya fito yana cewa securities su koma bakin aikinsu, Kallan kowa yayi zaiyi magana Ammar cikin tsananin zafi ya katsesa da cewa "Karma hauka ta debeka kace mubar gurin Nan sbd wlh duk abinda yake dakin Matata saina shiga na dubosa idanma mutum ne ya Sani yau kwanansa ya qare, Waye ya isa ya shigarmun gon... Kaman saukan tsawar aradu suka ji wani mahaukacin ihun tsawarsa yana bayyana gabansu idanuwansa jajir kaman zasu kama da wuta ya bude baki gabaki daya gidan Yana daukan sautinsa yace "Securities,ku bude motarku duk Wanda yayi ihun kwarto da duk Wanda ya dauki makami a cikin gidana ko waye da waye ku kwashesu gabaki daya ku kai office ku rufemun" Jannah dake bayan kofa silalewa qasa tayi tana cusa kanta cikin kafafunta kuka me karfin gaske na zuwar mata. Mama kuwa jiri ne ya debeta taji kaman rabin jikinta na neman shenyewa idanuwanta na kasa gasgata AZIZ da kansa a dakin masu aiki. Nicky wayar hannunta ce ta kubuce daga hannunta ta fadi qasa hannuwanta na kakkarwa sbd kasa gasgata abinda idanuwanta suka ganar mata AZIZ LIMBA dinta bangaren masu aiki kuma a cikin daki. Su Dad kuwa tsananin tashin hankali da shock din da suka shiga ya saka su kasa motsawa Banda Maheer daya Yar da makamin hannunsa Yana isa dakin da sauri ya shiga dan dubo Jannah. Yana shiga ya isa gurinta da sauri Yana dagota ta rungumesa tana fasa kuka me karfi tana cewa "Maheer babu abinda yazo yi ba girina yazo ba babu ruwana dashi ba abinda yake tsakanina dashi" Ynada take maganar tana kuka sosai ya saka jikinsa sanyi hakama Dad da Ammar Wanda yayi mutuwar tsaye sanyi sukaji jikinsu yayi sbd sun tabbatarda Jannah bazata taba komawa AZIZ ba tagama dashi har abada hakama bazata taba musu karya akansaba. Securities da sukafi kowa hauka akan umarnin uban gidansu da ayau suka tabbatarda a zafafe yake tini suka taho da mota doguwa a rife koina aka bude bayanta aka fara gargada kowa idonsu a rife basaji basa gani dan bama asalin securities na gidan bane bare kaga sauki ko damar nuna matsayinka. Kowa makaminsa aka sakasa sake dauka aka dinga turasu mota hadda Sayd sbd kowa da kowa akace dan haka babu ruwansu ko Mama rufe ido sukai suka bude mata motar. Madam Sisi da Fiddausi tace ita ta fara ihun talla mata mari daya daga cikinsu yay Yana cewa "Zakaci uban bakinka" Fiddausi da Falaq da Jannah se Amina kadai aka bari sai me gidan kansa da tinda ya bada umarnin yabar gurin Yana samansa kishin Jannah zai kashesa sbd zuciyarsa dake jin zai iya illata Ammar har abada akan kalmarsa ga matarsa. Falaq ce ta dakatar dasu daga tafiyar sbd tasan kwata kwata daddynta baya hayyacinsa ya bada umarnin dan haka idan ya dawo hayyacinsa zai tsani kansa har abada akan hakan ace shine ya bada umarnin aka rufe hadda mahaifiyarsa da mahaifin jannarsa dan haka bazata bari ya dandani wannan dacin ba. Samansa taje tayi tayi tagansa Amma shiru bama ya palon yana bedroom dinsa Wanda ta tabbatarda ba lafiya ba. Tsoro ne ya kamata dan haka ta sauko da sauri taje gurin Jannah da batama San an tafi da kowama ta sanar mata. #MAMUH #LIMBAS #ZAADENS #4&4 #PSCHS 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 33 *_SHOP WITH ME BY RANO_* 08030811300 Kina neman in da zaki samun kayan yara classy kaya na yan gayu at a very affordable price? Ko kina son fara kasuwancin kayan yara amma baki da jarin da zaki saro kayan? Nesa ta zo kusa, kiyi joining community din nan muna saka kaya masu kyau available da inganci a farashi me sauki da zaki dauka ki tallata har ki samu naki kema. Burinmu shine kowacce mace ta samu sanaar da zata dogara da kanta. ************** Daqyar ta iya zuwa inda yake din sbd ita kanta tasan zai tsani kansa sosai daga baya idan ya gane abinda yayi sbd tsananin son dayake wa mahaifiyarsa da kuma yanda itama yasan tana tsananin son mahaifinta. Numfashi ta ajiye tareda ajiyan zuciya ta miqa hannu akan kofar bedroom dinsa ta bude Falaq na komawa palon qasa dan jira. Duhu ne a dakin dan haka ta isa gurin haske ta kunna ahankali tana juyo da idanuwanta ga dakin. Kwance yake a tiles can bayan sofa ya qanqame jikinsa jikinsa na rawa sosai Yana yaqi da zuciyarsa dake illata tinaninsa, Qarasawa tayi ahankali tareda durkusawa gefensa ahankali ta miqa hannuwanta duka biyun ta rugumosa tana kwantawa jikinsa ta lumshe idanuwanta hawayen cikinsu na sauka akan fatar wuyanta. Qanqameta yayi kaman zai ballata ta rinse ido tana shanye azabar hakan sbd ta saba tin ba yanxu din ba sbd tasan lafiyansa sai ta koyi hadiyewa. Qanqameta yake sakeyi da karfin da azabar take mata yawa Amma bata iya kwacewaba ko magana sbd tasan relief din dayake samu da hakan. Shiru sukai a jikin juna tsawon minta ya samu sassaucin zuciya da jiki. Ahankali ta bude baki tace "Zasu tafi dasu Dad da Mama ka dakatar dasu pls" Shiru yayi idanuwansa a rufe har lokacin, Wayarsa ta tashi ta dauko masa tareda zaunawa ta kamo hannunsa ta saka masa a ciki tana kallansa cikeda tsananin abinda takeji a zuciya bakinta yana kasa furtawa. Shiru tsawon lokaci kafin ya daga wayar Yana miqewa tsaye yabar gurin Yana nufar balcony dinsa ya tsaya. Jannah ma miqewa tayi ta fice daga dakin ta sauko a sanyaye, Falaq na ganinta ta taso tareda riqe hannunta tana kallanta kaman zata cinyeta sbd kauna tace "Is my daddy ok? Numfashi Jannah ta sauke ahankali tana dagowa ta zubawa Falaq din idanuwanta tsananin kaunar Falaq din na taso mata. Falaq ma ganin hakan sake riqe hannun Jannah din tayi tana cewa "My Jan, My Dad's Jan" Rungumeta Jannah tayi tana cewa "I love you my baby" Shigowan Sayd palon ce Kansa a qasa ya saka Jannah sakin Falaq tana kallan kofar alaman an sake kowa. Qarasa sakin Falaq tayi tana barin palon ta kofar AZIZ tana isa harabar gidan inda bata tarar da kowa ba. Bangarensu ta nufa da sauri tana jin jikinta na sake sanyi. Da garba ta fara cin Karo Yana ganinta ya tsareta da ido Yana ransa inda komai ma na rayuwarsu data mutan gidan ta dosa. Maheer da Dad ta sama suna kokarin shigewa da sauri ta iso gurinsu tana Kiran sunan Dad bata tsaya komaiba ta fada jikinsa tana fasa kukan kunyar dake neman kasheta ta hau bayanin babu abinda ya hadata da AZIZ din kawai ganinsa tayi ita kuma tsoron ihun da ake ya sakata jansa ta boye ciki sbd ta dauka Ammar ne kada ayi masa sharri. Ammar dake tsaye zuciya na son kashesa jin Ashe shi taje karewa take zuciyarsa tayi sanyi Yana sake jin sonta na cike koinansa. Dad ma da Maheer da dukkaninsu koyaushe kaunarta ke rufe idonsu akan komai na rayuwa ydda sukai da zancenta suna tsake tsanar AZIZ din akan basusan niyarsa ta zuwa kofar dakin su Jannah din da dareba dan haka gabaki daya jin sukai sun sake tsanarsa da tsanar zama a 4&4 din akan a taba mutuncin Jannah sun zabi yafe Sanin inda Saleem yake zasu bar mansion din kota halin yaya ne. Jannah data samu sassaucin nauyin kirjinta ganin sun amince da zancenta numfashi da ajiyan zuciya ta sauke ta dago ahankali tace "Ina Ummah?? Gabaki dayansu daki suka kalla Dad ya sauke numfashi me sanyi cikin nutsuwa da Yar damuwa yace "Batajin dadi sosai sai asubar ma ta samu yin bacci bayan Tasha magani shiyasa inaga bata farka ba haryanxu abarta ta samu hutu yanda ya kamata. Ammar ne ya bude baki yace "Ko zaa kaita asibiti ne Dad sbd Ummah fa bata baccin safe har haka" Girgiza kai Dad yayi yana qin kallan ko wannensu ya juya Yana cewa "Zata farka Lfy kalau inshallah" Jannah ma kaman munafuka ta juya dakinsu ta shige tana shiga ta zube qasa tana jero ajiyan zuciya da numfashi tana dafe kirjinta da bugawarsa ayau ta kusa tada ciwon data jima bataiba. Fatma datai sallah take tsaye tsuru tsuru tana jiran Jannan sbd tasan ta kwafsa Amma kuma batai tinanin su bane tinda ko a mafarki bata taba tinanin AZIZ LIMBA a bangaren masu aiki ba bare dakinsu. Jannah bta iya cewa fatma din komaiba toilet ta wuce ta sakarwa kanta ruwa tayo wanka ta fito zauna tareda kallan Fatma da zatai magana ta katseta da cewa "Fatma pls kada kice komai nima haryanxu ban gama dawowa daidaiba abar abinda ya wuce kawai banason Tina wannan masifar ta yau" Shiru fatma tayi tana sake jin kunya na rufeta itama na yau din. *********Da taimakon fiddausi Mama ta isa dakinta ta zube qasa tana son fasa ihun kuka amma girmanta ya wuce hakan hakama radadi da wutar dake cin zuciyarta ya hanata komai bare iya cewa komai, AZIZ dinta ne ayau a bangaren masu aiki a cikin dakin Jannah? AZIZ dinta ne idonsa ya rufe akan mace ya hadata da Zaadens ya zuba a motar karfe? Idan AZIZ zai mata haka akan wata macen mezai faru idan yaga Fatima? Menene kuma bazai iyayiba akan fatima? Wlh tallahi wannan ba AZIZUN ta bane dan har abada AZIZ bazai taba take doka da umarninta ba bare tattarasu a zuba a mota kamar wainda aka kamo gidan gala, Wlh da sake dan kuwa tana buqtaan tashi da tsayen gaske dan kwato danta daga hannun kowa da kuma hanasa shiga hannun kowa koda zata zama zarrriya ne. Miqewa tayi daqyar takai kanta bathroom tayo alwalar asubar da basuyiba suka ari hauka suka tada anguwa. Nicky kuwa tana shiga dakinta wani mahaukacin ihun ta fasa tana fasa kayan dakin da karfi cikin tsananin hauka da wata masifar wuta dake ci a kirjinta tana tafarfasa jininta. Hannuwanta da wasu sassan jikinta jini sukeyi sbd yanda take fasa komai da hannuwanta ga glasses tana kukan baqin ciki batareda ya damu da jinin ba. Dayake kowa yasan yanayin nata babu Wanda yayi yunqurin zuwa dakin shiru sukai Banda Falaq datake jin zuciyarta fes batajin sauran baqin ciki ko damuwar komai sbd Jan dinta data samu. Duk sautin haukarta Bata isa bangarensa dan haka baisan mema Yan gidan suke ciki ba. Dan kanta ta gama tayi laushi ta zube qasa tana kuka kaman ranta zai fita tanajin babu Wanda takeson rabawa da duniya irin Jannah da duka ahalinta ma. Fatma da Amina ne sukai aikin abincin gidan wunin ranar sbd Jannah kasa fitowa tayi dakinta hakama madam Sisi da take a tsorace, Su kuwa masu gidan kowa baqin cikin duniya ya hanasa fitowa cin abinci. Fiddausi ce kadai ta sauko ta dauki abincinsu takai musu sama sukaci itada falaq hankali kwance. Sayd ma ya fito dining yaci ya koshi ya koma dakinsa Yana ayyukansa. Me gidan babu Wanda ya gansa har washe gari tukuna kowa ya samu danne abinda yake ransa suka hadu gabaki dayansu a dining hadda shi daya sauko a kame kyakkyawar fuskansa ba sakewa cikinta ko kadan. Gaida Mama yayi a taqaice yana zaunawa, Gaidasa kowa yyai ya amsa a taqaice daga Nan babu Wanda ya sake magana har aka gama ya miqe daga dining din ya fice Sayd na miqewa yabi bayansa. Bayansa dukansu sukabi da kallo Banda Falaq data miqe tabi bayansa tana riqe hannunsa tana masa magana. Mama da dankalin datake ci ya tsaya mata cak a maqoshi ya tokare jin tayi kaman ta Dora hannu akai tayita zunduma ihu tana tsinewa asalin Wanda ya haifo zuriar Zaadens a duniya. Nicky kuwa jin tayi idan bata cika kudiranta akan Jannah da Ammar ba bazata iya rayuwa a duniya ba hakama idan bata mallaki AZIZ ba tafi son ta bankawa 4&4 wuta kowama ya mutu har ita har AZIZ din shikenan a rufe tarihin kowama ya huta dan haka bawai faduwa a karon farko zai sakata hakura ba idan na farko beyiba na biyu zeyi ta tabbatarda wannan. Tashi sukai kowa yakoma dakinsa dan kulla sabon shiri. Wuni guda babu Wanda ya fito hakama gidan tsit har dare, Washe gari ma haka dan haka Jannah ta fito ta koma bakin aikinta sbd ganin komai ya lafa. Madam Sisi ma ta fito ta koma bakin aiki sbd jin shiru maigidan yaqi cewa kowa komai. Kwana biyu kowa ya nutsu babu tashin hankalin komai hakama ita kanta Jannah din kwata kwata bai sake nemanta ba sbd kaman hadda ita a laifin. Ummah tayi jinyar kwana biyu kafin ta warke ta koma daidai ta dena kwnaa dakinsu Jannah kwata kwata kuma. Ranar da akai sati da lamarin Nicky ita kadai ta fita batareda Ammar ba tana dawowa Garba ne ya bude mata gate ta shigo tayi parking ta fito motar. Garba ta kira ya taso ya iso gurinta a natse Yana sake mata barka da dawowa. Kallansa tayi tareda bude Jakarta ta ciro apple a leda Guda biyu ta miqa masa batareda ta masa kallan arziki ba ta miqa masa tace "Give it to Ammar kace abokinsa drivern Office Dina yace a basa" Gyada Kai Garba yayi Yana cewa "ok ma'am" Juyawa yayi da sauri ya nufi Ammar dake wankin kayan Jannah a baya nufesa. Da Sauri tabi bayan garban dan ganewa idonta. Tana isa ta leqa sai kuwa taga Ammar na cin abu a bakinsa kuma a hannun garban ma tana dubawa daya ta Gani a hannun. Wani irin tsananin sanyi da nutsuwa taji tana samu ta juya tabar gurin tana jin dukkanin ciwon ransu ayau inshallah zai wanke. Garba juyawa yayi zai tafi Ammar dayake cin carrots kallan garban yayi yace "Ka dauki dayan ka hada duka banaci daman ummah da zan bawa dayan Amma kuma zan siyo mata da kaina dan ban yadda da Nicky dinnan kwata kwta ba. Garba bai tsaya musu ba ya dauka dayan ya hada biyu ya wuce yana fasa daya Yana fara ci. Yana fitowa daga baya Fatma na ganinsa ta karbe dayan tana cewa lallai ya Garba hr apple kakeci da yamman Nan, Dariya sukai a tare cikeda jin dadin apple din yace "Ke duniya fa ta samu gwara muji dadi" Dariya tayi tana wucewa kitchen sauri takeyi itama. Tana isa aiki ta saka hannu a ciki tana ajiye apple din saita gama ta koma daki. Jannah dake tattara gurin bata wani San na waye ba ta dauka ta saka a Fridge cikin Sauran apples din tana rufewa. Har dare suna aiki suna gamawa Fatma ta bude Fridge ta dauki apple dinta daya suka fice bayan sun kashe komai. Da daddare fiddausi ce ta kawo ruwa da juice a dining a lokacinda zasu abinci tareda fruits hadda su apple ta jere a dining din. AZIZ da Sayd har lokacin basu dawo ba dan haka daga Nicky se Mama da Falaq da fiddausi suka ci abincin Daren suka gama suka koma sama zuciyar kowa fal farin ciki. Karfe 10 na dare ta wuce motar AZIZ din Tai parking Sayd ya bude masa kofar ya fito kai tsaye. Garba ne ya bude musu gate a cikin mummunan halin da bayason kowa ya gansa sbd a tsaye yake qyam. Wanka AZIZ yayi tareda sako jallabiyansa ya fito sbd gobe tafiya zeyi karfe 9 na safe jirjinsa zai tashi dan haka Yana buqatan magana da ita. Nicky data biyo bayansa sbd tana isa palonsa Yana fitowa bai lura da ita ba take ta biyosa bata iya magana ko tsayuwa bata iya yi daidai. Tsayuwa yayi a bakin kofar dakin tareda saka hannu kai tsaye yayi knocking. Jannah wadda idonta yake biyu tana ji kai tsaye zuciyarta ta sanar da ita shine dan haka ta taso a natse tana bude dakin, Ummah wadda itama batai bacci ba jin an buga dakin Jannah ta taso ta bude kofar dakinsu kai tsaye daidai Jannah na bude baki tace "AZIZ LIMBA yasan meye time kuwa a yanzu?? Baice komaiba hannunta ya kama ahankali tareda janyota suka wuce Batareda ya juya bayansa inda Ummah ta kafesa da idonta da kankancewa tana furta "ABDULAZIZ LIMBA" Motsawa tai zata bisu wani mahaukacin jiri ya dibeta ta yanke jiki a gurin ta zube. Bangarensa ya nufa da ita bayan ya dauketa a jikinsa gabaki daya. Nicky dasuka wuceta batareda sun ganta ba yanke jiki tayi zata fadi Garba dake sauri yana sintiri a harabar gurin tareta yayi Yana taimaka mata jikinsa na tsananta rawa kmaan yanda nata keyi. #MAMUH #4&4 MANSION #ZAADENS #LIMBAS 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 34 *_SHOP WITH ME BY RANO_* 08030811300 Kina neman in da zaki samun kayan yara classy kaya na yan gayu at a very affordable price? Ko kina son fara kasuwancin kayan yara amma baki da jarin da zaki saro kayan? Nesa ta zo kusa, kiyi joining community din nan muna saka kaya masu kyau available da inganci a farashi me sauki da zaki dauka ki tallata har ki samu naki kema. Burinmu shine kowacce mace ta samu sanaar da zata dogara da kanta. ********** Miqar da Nicky tsaye daidai garban keyi Yana sake shiga mummunan hali jin mace a jikinsa Wadda ke qara miqar dashi tsaye Amma ita kuma ta kasa tsayuwar da kafafunta sbd mummunan halin datake cikin itama. Bude idanuwanta tayi daqyar akansa tana kallansa idanuwanta ciki ciki kuma dishi dishi Yana kokarin sakinta tayi saurin riqe hannunsa da karfi tana maqalewa jikinsa dake fidda kamshin Sabulun wankansa dayaketa yi tin dazu ko zai samu sassaucin balain dayake jinsa a ciki Wanda bai taba faruwa dashi ba a kaf rayuwarsa dan shi idan ba Jannah dayaso a bayan ba baitaba kula kowace mace ba koda da sunan Soyayya bare harkar banza. Jinta jikinsa tana mannuwa dashi tana son magana amma masifa ta hanata idonta sun rufe babu abinda take buqata bayan ta samu ruwan kashe gobararta dan haka cakumosa ta sake yi da karfi tana mannuwa dashi, Da farko tsoro da shakka sun so dakatar dashi amma a hannu yake kuma komai yafi karfinsa ne a lokacinda take sake mannuwar dashi dan haka hannuwansa dake rawa yasa shima ya matsota jikinsa Yana saka hannuwansa duka biyun cikin rigarta ya caf kirjinta da karfin daya sakata sakin wahalallen nishin daya kara kashe garban yaji ya qarasa rasa kansa gabaki daya ya dauketa sukutum. Dayan dakin masu aikin da babu kowa a cikinsa suka fada ya jefata akan gadon yana zare kayan jikinsa. Gurin zare nata kusan yaga rabi sukai suka iya cire rabin.. Dukkaninsu a mugun yanayin mutsuwar fitan hankali suke dan haka babu wata doguwar shafe shafe ya wareta yafara bata karfinsa daya sakata buga ihun da bata san tayiba tana neman turesa. Rufe bakinta yayi d hannunsa daya yana jin abinda bai taba jiba a duniyarsa sbd har cikin tsakiyar Kansa da bayansa yakejin wata irin yanayin datafi mallakar garken shanu dadi. Karfinsa ya ringa nuna mata ba sauki Yana sake matseta cikin gadon Yana wani irin gurnanin dake bayyanarda duniyar dayake ciki. Ita kanta wani irin kuka takeyi bakinta rife da hannunsa sbd samun yanda takeso d kuma jin abinda yafi karfinta dan haka kukan yake na duka biyun. Wani irin uban zufa suka hada dukansu su biyun sbd basu samu damar kunna AC din dakinba sbd rashin nutsuwa gashi abu daya suketa yi daga shi har itan babu Wanda yaji yanada alaman koshi duk da duk sun gaji amma kuma sun kasa denawa bata kawai yakeyi tana karba. ********** LIMBA kuwa kai tsaye palon qasa ya ratso da Jannah din Wadda tayi saurin kallansa tana bude baki da sauri sautinta a qasa tace "AZIZ" Yanda ta kira sunan nasa da wani qaramin sautin mamaki ya sakasa kallan idanuwanta kafin ya kalli bakin nata da yayi maganar tana kallansa ba zata ya dora lips dinsa akansu yayi kissing nasu ta sake juyawa da sauri tana kallan palon cikin tsananin tsoro da mamaki ta sake bude baki tace "AZIZ are you ok??? Sake dora bakinsa yayi a lips din ya basu kiss. Dukan kirjinsa tayi sa sauri zata leqa bayansa idan Sayd baya bayansu. Bude baki tayi zatai magana ya buse baki cikin tsananin sonta da kewanta yace "Kinsan bazan gaji ba right? Hannu daya ta saka ta rufe bakinta tana riqe da wuyansa da hannun daya sbd daukan da yayi mata. Kallan fuskansa takeyi tana son magana Amma tasan bazai gajin da abinda yace ba. Sama ya haye da ita kai tsaye har tsakiyar palonsa tukuna ya ajiyeta tareda juyowa ya kalleta yace "You can talk now" Sauke hannunta tayi daga bakinta fararen idanuwanta na kan kyakkyawar fuskansa dake kasheta tace "Why did you bri..... Saukan bakinsa kawai taji a hankali kan nata Yana zagayo qugunta da hannuwansa ya janyota tareda hadesu Yana zira harshensa cikin bakinta Yana bata wata lafiyayyar tsotsa cikin nutsuwa da bayyanarda tsananin son dayake mata me sanyi. Ahankali yaji hannuwanta sun zagayo bayansa ta rungumesa wanda yaji hakan kaman a cikin mafarkin da bai taba tsammani ba dan haka ahankali ya dago idanuwansa ya kalli cikin idanuwanta datai kasa dasu ta kalla kallan cikin nasa idanuwan. Ahankali ya bude baki cikin sanyi da nutsuwan dayaji tana shigarsa yace "Jan Zad ki.... Sakinsa tayi tana kokarin juyawa ya dawo da ita ya rungumeta ta baya ya saka kansa cikin wuyanta ya goga fuskansa a fatan wuyanta ahankali suna lumshe idanuwansu a tare yakai bakinsa kunnenta ahankali cikin nutsuwar yanayin dayake ciki da ita da muryan data kashe dukkanin jikinta ta sake lafewa a jikinsa yace "Kin manta bakice AZIZ LIMBA I hate you ba.... Rintse idanuwanta tayi da sauri tana dukan cikinsa ba yanta zata kwace ya hanata Yana sake zagayeta da hannuwansa ya sarke yatsun hannunsa daya da nata ya sake cewa "JANNAH ZAD na kasa fushi dake, Na kasa bayyanar Miki da fushin laifinki na ranar Why Jan? Kinsan kene kadai kike iya maidani AZIZ zallah da baya iya komai akanki ba AZIZ LIMBA ba da babu Wanda ya isa a gabansa da idonsa." Shiru tayi batareda ta motsaba tana saurarensa zuciyarta na sanyi da irin son datake masa Wanda ta tabbatarda kila be kai nasa ba. Meyasa take tsananin sonsa haka ne itama? Meyasa AZIZ LIMBA a Karo na biyu Yana kokarin cin nasara akan zuciyarta? Shin zata taba iya son kowane namiji a duniya bayan AZIZ LIMBA? AZIZ LIMBA shi kadai ne a zuciyarta da bazata taba iya sauya hakan ba wannan itace jarabawar rayuwarta ta Sani. Gefen fuskanta ya saukar da lips dinsa ahankali ya saukar mata da kiss me sanyi yana sake sarke hannuwansa da nata yace "I love you 4&4" "I hate you AZIZ LIMBA" ta furta ahankali itama tana lumshe idanuwanta. Wani irin murmushin da ya jima rayuwarsa baiyiba ya sake Wanda taji sautinsa cikin kunnenta dake kusa da bakinsa. Jin murmushinsa datasan ya manta rabon ya samesa ya saka zuciyarta cikewa da wani sanyayyan farin ciki da nutsuwan data saka murmushin sauka a tata fuskan tana kokarin hanasa gani sedai yaji dan haka ya juyo da ita yana kallanta yace "Don't pretend na riga naji" Rufe fuskanta zatai da hannuwanta ya riqe hannuwan Yana kallanta kaman zai hadiyeta ya sauke ajiyan zuciya ya kama hannunta suka isa bedroom dinsa ya zaunar da ita a sofa yace ta jira ya gama shiri zaiyi magana da ita. Sanin zata iya tafiyanta ya sakasa rufe dakin kafin ya isa bathroom ya shige. Wanka yayi da duk sauran shirin baccinsa ya fito daure da towel. Kallo daya tayiwa inda yake ta dauke kai tana saukewa. Closet ya nufa bayan ya gama goge jiki da Shafa su body mist da sauransu ya saka fararen silk pyjmas. Jinsa tayi gefenta ahankali ya zauna tareda kama hannuwanta duka biyun ya kalli fuskanta ya bude baki yace "Zanyi tafiya gobe" Dagowa tayi ta zuba masa idanuwanta ahankali kafin ta bude baki tace "Allah ya tsare" Lips dinta da sukai maganar yai kissing ahankali kafin ya janyota jikinsa ya kwantar tareda rungumeta da hannu daya Yana hade hannuwansu da dayan. Shiru sukai dukkaninsu babu Wanda yace komai bare motsawa tsawon mintina suna samun nutsuwan da suka rasa ta shekaru tana dawo musu ahankali. Bude baki yayi cikin wani irin sanyi da nutsuwa yace "Forgive me JAN" Lumshe idanuwanta tayi ahankali sbd jin saukar kalmomin bazata da yanda suka ratsata. Bugawa zuciyarta tafara yi ahankali da karfi, Hannunsa ya zare daga nata ya Dora akan kirjinta seti kan zuciyar Ummitah yaji bugunta ya sauka akan tafin hannunsa ya rufe idanuwansa ahankali wasu hawayen tsananin kewa da rashin Ummitan suka ciko idanuwansa ya bude baki cikin tsananin rauninsa daya bayyana akan duk abinda ya shafi Ummitah sautinsa na karaya yace "Ummitan Hammah Az......kasa qarasawa yayi sbd wani irin kukan dayazo masa Karo na farko daya yadda ya karbi kaddarar rasuwarta ya kuma yafe sake tada maganar har abada sbd zuciyarta n kirjinta bazai taba hurting ba har karshen rayuwarsa. Tashi gashin jikin Jannah gabaki daya yayi sbd kukansa daya zo a wani irin yanayi na karyewan zuciyar Wanda yake tsananin son abinda yariga ya rasa har abada, AZIZ na yiwa Ummah son da har abada babu wanda zai cike masa gurbinta ita kadai, Yayi rashin da har abada an riga anyiwa rayuwarsa gibin da koda zai cike sai lokacinda Allah ya nufa.... Mutuwa jikinta yayi ta Dora hannunta akan nasa dake kirjinta tana rungumesa gabaki dayansa tana kasa riqe hawayenta akan kukan dayake Wanda ayau ne yake asalin kukan rashinta na gaskia da dangana ta har abada. A Karan farko daya budewa wani dan Adam Guda daya tal rayuwarsa cikinsa yasan damuwarsa sbd a cikin yanayin quncin zuciyar ya bayyanarda damuwar dake cinsa tin ta yarinya ta rashin asalin mahaifiyarsa. Babu Wanda yasan meye a zuciyarsa a kaf rayuwarsa sai ita kadai ayau tasan kuncin dayake ciki na rashin asalin mahaifiyarsa dayake yiwa son daya zarce komai da kowa. Ayau Jannah tasan asalin waye AZIZ LIMBA, Waye shi a boyensa da babu Wanda ya Sani, Ayau tasan mahaifiyarsa Ashe itace asalin weakness dinsa da haryanxu babu Wanda ya Sani sbd bata tareda shi, Rashin Mahaifiyarsa itace kuncin da bazai taba warkesa ba har abada. Kuka tayi sosai wanda ta jima ita kanta batai irinsa ba sbd tsananin tausayinsa da sonsa daya riga yagama breaking loose a zuciyarta sedai kuma gyra daga Allah. Sun jima sosai a wannan yanayin har wani lokaci na tsakar dare kafin bacci me nutsuwa ya daukesa a jikinta ya cukaikuyeta kaman qaramin yaro. Zubawa fuskansa ido tayi tana kallansa babu ko kyaftawa tana jin kaman ta hadiyesa sbd tsananin so da tausayin inama zata iya nemo mahaifiyarsa da zata iya bada fansar ranta akan ta bawa AZIZ LIMBA mahaifiyarsa da itace warakarsa. Hannunta ta daga ahankali ya Shafa fuskansa tareda kai bakinta ahankali tayi kissing goshinsa tana sake rungumesa jikinta tareda lumshe ido. Baccin ne ahankali ya dauketa a hakan itama cikin nutsuwa. Tsakar dare sosai ya bude idanuwansa yaga yanayin da suke ciki ya zame ahankali tareda miqewa tsaye ya dauketa ahankali yakai kan tsakiyar gadonsa dayake gyare da tsadaddun beddings masu tsadan gaske da laushi. Rufeta yayi ahankali bayan ya dan rage musu AC din kafin ya kwanta gefenta Yana shigewa cikin jikinta Yana jin rayuwarsa na daidaita sbd samun Jannah a cikinta. Da asuba tare sukai sallah da addua tana gamawa ta miqe tsaye tana neman guduwa tsoronta na dawowa sbd kada kowa yasan bata Nan. #MAMUH #4&4 #LIMZADs 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 35 *_SHOP WITH ME BY RANO_* 08030811300 Kina neman in da zaki samun kayan yara classy kaya na yan gayu at a very affordable price? Ko kina son fara kasuwancin kayan yara amma baki da jarin da zaki saro kayan? Nesa ta zo kusa, kiyi joining community din nan muna saka kaya masu kyau available da inganci a farashi me sauki da zaki dauka ki tallata har ki samu naki kema. Burinmu shine kowacce mace ta samu sanaar da zata dogara da kanta. ************ Dawo da ita yayi kan kafafunsa batareda ya tashi daga kan inda yayi sallah ba. Zare mata rufanta yayi ahankali Yana kallanta ba zato ya bude baki taji yace "Zan tafi dake" Cikin faduwan gaba da rikicewa tace "AZIZ" Qarasa rungumota yayi tana fadawa jikinsa gabaki daya yace "Yes" "No" tace da dan karfi tana kallansa da mamaki dan ita tsoro ma taji duk ya rufeta. Ganin yanda ta rikice ta shiga tsoro ya sakasa sakin wani sanyayyan murmushi Yana tinanin yanda zatai a gaba idan har batason kowa ya Sani ya Sani akwai lokacin zaa Sani din. Shafa fuskanta yayi yana cewa "Ok then its okay" Ajiyan zuciya ta sauke jikinta na saki ta kallesa tana sake sauke ajiyan zuciya. Miqewa take sake kokarin yi ya sake riqeta Yana zagaye cikinta da hannuwansa ya hade fuskansu guri daya ya shaqi numfashinta ahankali Yana lumshe ido ya budesu akanta itama shi take kallan jikinta a mace da iskan daya sakar mata me dumi da qamshinsa. Kunneta yakai bakinsa yayi kissing ahankali kafin da wani sautin daya sake kashe jikinta yace "Good morning JANNAH ZAD" wani irin tsananin sanyi taji Yana shigarta ta bude ido ta kallesa fuskanta a cikeda haske ta bude baki zata amsa ya sakar mata kiss me sanyi a lips din Yana kallan bakinta. Qasa zatai da kanta ya dago fuskanta Yana ci gaba da kalla Wanda hakan ya sakata bude baki tana kasa kallansa tace "AZIZ" cikin sautin data saba ambata me dadi A duk lokacinda ta amabaci sunansa wani kakkarfan feelings yake samu akanta dan haka hannuwansa ya zira cikin rigarta Ya yiwa cikinta wata irin shafa me sanyin data saka numfashinta daukewa tana qanqamesa. Mararta ya maida hannun Yana sake matseta jikinsa suka mannu ahankali Ya fara shara Mararta zuwa bayanta Yana tfiya tareda rigar jikinta zuwa sama sedai taji rigar ta fita ta wuyanta ahankali tabar jikinta zuwa qugunta. Baya yayi da wunyata Yana fara jero kisses tin daga hancinta zuwa bakinta zuwa wuyanta ahankali ahankali har zuwa kirjinta daya sauke wani numfashi me karfi Yana Dora bakinsa da hannuwansa a lokaci daya. Rawa jikinta ya dauka ta riqe kansa da tana neman rasa numfashinta. Cibiyarta ya sake Shafawa kafin ya dago kansa Yana kallan idonta da suka ciko da hawaye ya kama bakinta da nasa ahankali yana shiga cikinsa da wani irin sanyi yafara tsotsa Yana sake gyara Mata zama akan jikinsa. Wasu zafafan romance yake bata da kwakwalwanta ta kasa daukansu dan haka ta fasa masa kukan da batasan yaya zatai ba sbd babu inda bakinsa be sauka ba a jikinta dan haka jikinta har rawa ya fara sosai ganin abin na neman fin karfinta. Jin kukanta yake har cikin ransa dan haka ya sassauta harya qyaleta ya rungumeta jikinsa sbd bazai iya mata dole ba zai jira ya dawo. Bayanta da babu komai yake Shafawa Yana rungume da ita akansa Yana hura mata iskan dayake tada gashin jikinta ahankali Amma tsoro ya hanata motsin komai. Bacci yaso daukansu a hakan Amma ganin garin yanata qara gaske ya sakata miqewa ta sake shiryawa. Shiryawan yayi Shima ya kama hannunta zasu fito ta zame hannunta tana girgiza masa kai tace dan Allah kada ya biyota a sake samun matsala. Bai kula zancenta ba ya kama hannunta ya bude kofar palon daidai nan Sayd ya iso zai buga kofar. Ganin Sayd tayi saurin qwace hannunta tana yin gaba d sauri tana cewa dan Allah kada ya biyota da hannu. Binta yayi da ido harta bacewa ganinsa ya sauke ajiyan zuciya a boye mara sauti kafin juyo ya maida kallansa kan Sayd Wanda Kansa yake qasa ya bude baki Yana kamewa yace "Yes?? Yana juyawa palo Sayd yabi bayansa dan bada bayanin daya kawosa. Ita kuma tana sauka ta dayan palon tabi ta isa kitchen dinsa ta tadda Fatma da Amina. Da kallo Fatma ta bita tana son magana ganin Amina a gurin yayi shiru tana jefawa Jannah maganar data dauke kallo da mamakin da Amina ke binta dashi. Cikin karfin hali suka fuske Jannah dole batama koma dakiba ta saka hannu a aikin. Madam Sisi ce ta iso kitchen ta buqaci milk tea me kauri sosai da zafi. Babu bata lokaci Amina ta hada ta bata ta karba a tray ta fice duk a rude. Sama ta nufa dakin Nicky wadda take kwance Rai hannun Allah. Tada ita tayi ta ringa bata tea din da sauri tana mata sannu cikin tsananin tashin hankalin ganin halinda take ciki. Ko gama shan tea din bataiba ta fara Amai a gurin. A rikice madam Sisi ta sake kamata xuwa toilet acan ta sake shiga ruwan zafi sosai Wanda azabar ruwan kadai ta ringa sakata ihu tana fasa kukan azaba da tsananin baqin cikin rayuwar datake ciki na mummunan kaddarar data hau kanta. Fatma Sisi ta kira ita ta gyare dakin ta tsaftace suka fice bayan Nicky din ta shirya da kyar ta fito Sisi riqe da ita suka fito Ammar ya dauketa zuwa asibiti batareda Sanin kowaba. Suna Isa kai tsaye aka shige da ita, Ba qaramar gurzuwa tayi ba da shan azaba dan haka suka kwantar da ita aka daura mata ruwa da sauran duk abinda ya kamata. Dayake ta hana Sisi fadawa kowa kaman yanda itama Sisin batasan meya samu Nickyn ba Amma dai tasan dole namiji ne yayi mata wannan abin sbd a dakinta ta sameta da duhun asuba ta yanke mata jiki tana cewa kada ta fadawa kowa ta kaita dakinta. Tin a duhun asubar suketa fama har yanzu din. Karfe 7 ya sauko breakfast tareda kowa sbd Sanin zaiyi tafiya shiyasa kowa fitowan da wuri dan suyi bankwana. Duk yanda yaso ganinta Sam taqi fitowa daga kitchen din bare zuwa dining kawo wani abin duk da tasan Yana sakaran fitowan tata. Karfe 8 saura ya wuce tareda Sayd zuwa airport. Mama ce kawai ta damu da fitar Nicky batareda Sanin kowa ba dan haka ta ringa kiranta amma wayar baya zuwa sbd ita a yanzu da AZIZ yayi tafiya duk rintsi duk balai bazata bari ya dawo ya tadda Zaadens a gidan ba bare Fatima. Nicky a asibiti sai yamma lis ta samu kanta ta wartsake sosai sedai ba karfin jiki dan haka suna baro asibiti gurin cin abinci me tsada suka tafi sukaci suka koshi ta sake samun karfi kadan sbd batason duk rintsi kowa ya fahimci akwai halinda take ciki. Sai kusan dare suka dawo gidan a gajiye dukkaninsu. Wanka tayi ta sake gasa jikinta ta sake samun yanda takeso Tasha magani take baccin wahala ya sake dauketa. Garba ma wuni akai dashi babu lafiya sosai dashi dan Ummah Wadda tinda ta farfado bata iya cewa komaiba ido kawai take binsu dashi. Ansamu Garba yaji sauki bayan kwana daya ana fama amma kwata kwata Ummah ta dena magana bata taba cewa komaiba tinda aka sameta a sume har yanzu, Hakan shine abu mafi tashin hankali daya samesu me girma hakama ta dena son zama da kowannensu Kebe kanta takeyi tana tinani me tsananin tsayin gaske. Dad gabaki daya neman rasa nutsuwansa yakeyi dan haka suka fara tinanin guduwa kawai subar 4&4 dan tafiya neman lafiyarta da abinda suka Tara me kauri a yanzu. Wannan shawarar itace kowa ya yadda da ita hadda Jannah da hankalinta ya rabu gida biyu sbd a yanzu ta tabbatarda bazata iya rayuwa ba AZIZ LIMBA ba, Batajin zuciyarta zata sake moruwa idan ta rabu da AZIZ a daidai lokacinda suke tsananin so da buqtaan junansu, Tayaya zata tafi tabarsa ya shiga mummunan halinda zai rasa kansa gabaki daya? Gabaki daya sanyi tayi itama kunci da damuwa na dawowa rayuwarta sbd a yanda ahalinta ke tsananta so da shiri AZIZ LIMBA bazai taba dawowa ya tadda su ba duk tsanani. Ta bangaren su Dad ma damuwar tayi nauyin da kowa yake cikin kunci da nauyin zuciya dan haka kowa rayuwar tayi masa duhu da daci, Garba ma a cikin tsananin damuwa da qunci yake ta yanda babu abinda yakeso shima kaman son barin 4&4 sbd zuciyarsa dake cikin Dana Sani da baqin cikin halinda ya samu Kansa a ciki na aikata zina da matar da zata kasance Matar me gidan. Fatma gabaki daya itama kuncin dayake cikeda rayuwar kowa Musamman Jannah da Garba ya sakata sanyi da damuwa rayuwar kawai sukeyi. #MAMUH 07019691719 *_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 36 *_SHOP WITH ME BY RANO_* 08030811300 Kina neman in da zaki samun kayan yara classy kaya na yan gayu at a very affordable price? Ko kina son fara kasuwancin kayan yara amma baki da jarin da zaki saro kayan? Nesa ta zo kusa, kiyi joining community din nan muna saka kaya masu kyau available da inganci a farashi me sauki da zaki dauka ki tallata har ki samu naki kema. Burinmu shine kowacce mace ta samu sanaar da zata dogara da kanta. ******** ****Nicky ta warware sosai ta dawo daidai cikakkiyar lafiyanta ta dawo bayan jinyar kwanaki datai fama da ita wadda ta hana kowa kira mata likita bare zuwa asibiti, Mama tayi jinyarta da kulawa da ita sosai tareda fiddausi harta warke ta dawo kan kafafunta. Abu daya ne ya kasa warkewa a zuciyarta kuma bazai taba warkewaba har abada idan ba ganin bayan Jannah da Zaadens tayi ba tareda shi garban kansa dan Sai ta tabbatarda garba baya duniya kwata kwata ta yanda bazai taba qarar da labarin abinda ya faru tsakaninsuba. Da wani irin sabon baqin cikin zuciya me karfi da kudirin daukan fansar abinda ya sameta ta warke dan haka kai tsaye bayan warkewanta ta kalli Mama tace "Mama Zaadens sun yiwa rayuwata illan da bazan taba iya yafe musu ba, Mama wallahi wannan Karan sai Zaadens sun biya abinda sukayi? Sai na tabbatarda Zaadens ko da kafafunsu koda gawarsu sai sun bar rayuwar gidan nan kafin dawowan AZIZ sbd zan rasa kaina idan na sake ganin Zaadens da AZIZ, Mama ki.... Cikin gajiya da nata baqin cikin dayake cin ranta da rayuwar da gabaki daya ta juye ta koma batada nutsuwa duk ta haukace akan Zaadens da AZIZ dan haka itama ta gaji amma kuma tafi gajiya da masifun da koyaushe tsarin Nicky yake janyo musu dan ta kusa rasa sashen jikinta akan Nicky tace "Aisha na gaji da tsarinki da haryanzu babu abinda yake bani sai ciwon zuciya da neman rasa kaina a gaban AZIZ, Tin yaushe zamu zauna ace mutanen Nan sun gagaremu? Ni na gaji,abu daya na sani ko a rayen ko a macen nidai su bar gidan nan kafin dawowan AZIZ, Idan zaki iya mun hakan ta kowace hanya na Miki alkawarin wlh Yana dawowa bazai kwana ba sai an daura aurenki dashi koda a cikin dare ne. Da sauri Nicky ta juyo idanuwanta jajir sbd kanta dake wata irin rawa tanajin wuta na ci a cikinsa tace "Mama wlh tallahi sai sun bar duniyama gabaki daya ba 4&4 ba" Mama da idonta ya rufe tace "Indai zasu bar AZIZ koma lahirar ne su tafi." Nicky da maganar aurenta da AZIZ ta birkitata gabaki daya ficewa tayi tana buga kanta da juyasa sbd yanda yake wani Kara Yana mata motsi. Numfashi me zafi Mama ta sauke tana bin bayan Nicky din da jajayen idanuwanta sbd Nicky zata kawar mata da matsalar rayuwarta a yanzu datafi komai zamar mata babbar masifar rayuwa wato Haduwan AZIZ da Fatima. *****Falaq ako yaushe yanzu tana gurin Jannah bacci ne kadai se wani abin ke maidata ita da fiddausi sun tare acan duk da basa samun fuska ko kadan a gurin Zaadens sbd tsanar da kiyyyar a bayyane take sosai. Itama Falaq bata damu dasu din ba Jannah kawai takeso a cikinsu dan haka ita kadai tadamu da ita. Ammar neman zarewa yakeyi sbd dawowan Falaq rayuwar Jannah zai iya lalata masa komai kamar a baya dan haka ya tsananta fidda tsanar LIMBAs a fili wadda ta qar bayyanarda tsanar da kowa kewa juna a tsakaninsu. Ayau tin safe kowannensu ke parking a bisa umarnin Dad dan haka zaune take a dakinsu ta kasa hada kayanta data fidda gabaki daya daga wardrobe. Fatma bata dakin ita kadaice shiru zuciyarta tayi wani irin nauyi da sanyi. Ummah ce ta shigo dakin ahankali cikin tsananin sanyi itama ta qaraso gurin Jannah din ta zaune gefenta a sanyaye idanuwanta jajir. Qurawa Jannah idanuwa tayi tsawon mintina kafin ta ciro hannuwanta dake tsananin rawa zata dafa Jannah din sai kuma ta fasa ta rintse idanuwanta ta bude ahankali ta bude baki da wani sautin daya saka Jannah kallanta da nata jajayen idanuwan. "ABDULAZIZ AYOUBA LIMBA? Rintse idanuwa Jannah tayi ta budesu akan Umman cikin tsananin mamaki da shock din cikakken sunansa a bakinta sedai tinanin komai baizo kanta sbd mutuwar da jikinta yayi da tsananin ciwon abinda ake shirin aikatawa na rabasa da abinda yakeso idan aka tafi da ita. Hawayene suka ciko idanuwan Umman ya sake maimaita sunan Wanda ya saka Jannah rungumeta tana gangaro da hawaye masu tsananin zafi da wani irin raunin zuciya tace "Ummah AZIZ LIMBA shine rayuwata, Bazan iya rayuwa babu sa ba, Bazan iya dena sonsa ba har abada, Zan dena numfashi idan na rasasa, Zuciyar Ummitah zata mutu kaman yanda ta Jannah ta mutu da dadewa idan aka rabata da AZIZ, AZIZ yana tsananin buqata, Baida kowa, Ya rasa mahaifiyarsa Fatima tin yana qaraminsa shi da Ummitah, AZIZ yana cikin quncin rayuwar da warakarsa mahaifiyarsa ce, Babu mahaifiyarsa babu Ummitah tayaya zan barsa nima? Zamewa tayi ta kwanta jikin Umman ciwon kirjinta na tsananta da quncin dayake ciketa ta rintse idanuwanta hawaye masu dumi suna sake gangarowa muryanta tayi sanyi tace "Ummah kaddara ta saka ahalina da AZIZ LIMBA zama maqiyan juna tin kafin mu hadu sbd kaddarar zuciyar Ummitah dake cikin nawa kirjin, Rasuwar Ummitah ta sauya duniyar AZIZ LIMBA da Zaadens gabaki dayanmu sbd haryanxu muna cikin tsananin Dana Sani da baqin cikin abinda ya faru, Bantaba Sanin an daukan ran wani dan rayani ba dana dade da karban kaddarata na zabi mutuwata da AZIZ bai shiga qunci da ciwon rasa Ummitansa ba, Da ayau bamu shiga quncin daukan ran da ahalina sukai ba, Sun tuba sun nema yafiyar,sunata qara tubarwa Allah, Ran mahaifiyata ya tafi a gurin girban abinda ya faru, Ran daddy Mahmoud ma ya tafi, Mun rasa Saleem, Mun rasa Anny, Mun rasa mummy duka akan wannan mummunan kaddarar data hadamu Amma haryanxu gabar tana qin qarewa, Ummah inason AZIZ LIMBA inason Ahalina dan haka bansan yaya zanyiba.. Kuka takeson fasawa yaqi zuwa sbd ciwon komai dayake dawo mata ta ringa fayyace komai da irin rayuwar datai a hannun AZIZ da rayuwar da suka fada da ahalinta tareda halinda suka shiga na tozarci da rasa komai hatta suna da mutuncinsu ayau sun qare a zero Amma quncin ya kasa qarewa. Ummah da jikinta ke wata irin jijjiga idanuwanta jajir wani irin gunjin kukan daya girgiza Jannah ta fasa me karfin gaske tana dafe kirjinta dayake mata wani ciwon data ke jin kaman ranta zai fita sbd azabar radadi. Tashi Jannah tayi jikinta da sauri tareda kallanta Amma ganin yanda jikinta ke tsananin rawa tana kukan Wanda yake daga ja na ciwon rashi ne da baqin cikin. Rungumeta Jannah tayi da sauri tana fasa kukan tausayinta da kaunarta tana cewa "Ummah ki dena kuka irin wannan bazamu iya ganinki a wannan halin ba shiyasa zamu tafi dan neman lafiyarki, Nima Ummah na zabi tafiya nabar AZIZ din sbd neman lafiyarki indai zaki dena jin quncin dayake tokare da kirjinki... Kuka takeyi sosai wanda Umman ma kukan takeyi. Fatma ce data shigo taga mugun halinda suke ciki taje ta sanar dasu Dad. Su Dad na zuwa kowannensu idanuwansa sukai jajir Dad ya kamo Umman tareda rungumeta a jikinsa Yana kasa cewa komai sedai tsananin damuwarsa da dacin dayake ransa a bayyane yake. Shiru sukai dukkaninsu cikin dacin zuciya suna sauraron kukan Umman wanda ta jima tana yinsa kafin ta dena ta kasa dagowa ta kalli kowannensu. Jannah ce takaita toilet tayo wanka Maheer ya bata magani Ammar ya bata ruwa tasha ta kwanta Dad ya rufeta kafin dukkaninsu suka fice. Wunin sukuku sukai cikeda damuwa da dacin zuciya sbd yanayin Umman wadda duk ta kasa cewa komai sedai binsu da ido a duk hidimar da sukeyi da ita. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 37 *_SHOP WITH ME BY RANO_* 08030811300 Kina neman in da zaki samun kayan yara classy kaya na yan gayu at a very affordable price? Ko kina son fara kasuwancin kayan yara amma baki da jarin da zaki saro kayan? Nesa ta zo kusa, kiyi joining community din nan muna saka kaya masu kyau available da inganci a farashi me sauki da zaki dauka ki tallata har ki samu naki kema. Burinmu shine kowacce mace ta samu sanaar da zata dogara da kanta. ********** Washe gari Dad ya samu Mama yayi magana da ita akan koma yayane suna son tafiya subar gidan. Da farin cikin zancen ta kallesa tace su shirya tayi alkawarin komai tsurin tsaron AZIZ zasu tafi a gobe sa sassafe kafin kowa ya tashi. Koda ya taho kai tsaye ya sanar da kowa dan haka suka qarasa shiryawa. Mama shugaban securities na gidan gabaki daya ta kira da daddare har palon qasa ta sauko tareda kallansa bata son batawa kanta lokaci ta kallesa ta sanar dashi Zaadens kawai takeso ya bari su tafiyarsu kafin dawowan AZIZ,idan ya dawo ztsan abinda zata fada masa Wanda bazaiga laifinsa ba. Kudi ta ciro bundle goma na Yan 1k ta ajiye masa tana kallansa. numfashi ya sauke me nauyi shima bai tsaya bata lokaci ba yace gate zai zama a bude goben idan suka tashi tafiya. Murmushi da ajiyan zuciya me karfi Mama ta sake tana cewa ya tafi zataji da sauran. Yana fita Nicky dake labe tanajinsu ta sauke numfashi zuciyarta na tafarfasa sbd bata dauka Mama zata bata Mata shiri ba, Ita Sam batason Zaadens su tafi dan su rayu sbd Jannah zata iya dawowa rayuwar AZIZ hakama Garba har abada zaici gaba da Tina yanda ya sameta dan haka ita sam batada niyar subar gidan a raye dan haka bama kowa ze kai gobenba bare kai labari. Da daddare karfe 9 na dare Mama ta iso bangaren Zaadens din gabaki dayansu suna zaune. Abinci Dad ke kokarin ganin ummah taci ko kadan ne Amma kwata kwata ta kasa zazzabi ne sosai a tattare da ita kuma har lokacin taqi cewa komai. Ammar dake gefen Umman daya Yana mata fita ahankali ko dagowa beyiba ya kalli Maman sabanin kowa daya dago ya kalleta hadda ummah data dago jajayen idanuwanta ahankali ta kafeta dasu. Mama bata batawa kanta lokaci ba ta jefa musu kudin dayake hannunta a gabansu ta kalli Fatima cikin idanuwa kafin tace "Gobe karfe 7 na safe kubar 4&4 zaa bude muku gate wannan kudin kuma ku tabbatarda kunyi nisan da AZIZ bazai taba ganinku ba har abada" Tana fadar hakan ta juya tabar gurin babu Wanda ya kalli kudinta bare tankawa Harta bace ummah bata iya dauke idanuwanta akanta ba kafin ta rufe tana sunkuyar da kanta. Har karfe 10 suna waje kafin suka tattara kowa ya shige. Ummah Dad ne ya kama hannunta har dakinsa suka shige. Itama Jannah suna shigewa wanka ta fada tayi da brush tana fitowa ta zauna ta shafa turare kadan kafin ya saka doguwar rigar bacci me tsantsi ta nufi gadonta ta hau. Cikin bacci taji fatma na tada ita batareda tayi nisa sosai a baccin ba. Bude idanuwanta tayi ahankali ta kalli Fatman. Janyewa Fatma tayi tana kasa cewa komai dan Jannah taga waye a bakin kofar shigowa dakin daga waje. Kaman a mafarki ta gansa tsaye sanye da ash Armanis da waya da jacket a hannunsa da alamar daga mota nan ya wuto direct. Farin cikin daya cike zuciyarta ne ya sakata saukowa gadon da sauri ta nufesa da wani irin gudu tana isa ya dauketa sama Yana rungumeta itama tana qanqamesa farin ciki fal zuciyarta. Fatma ma farin cikine ya ciketa ta sunkuyar da kai. Kallan fatma yayi batareda ya sauke Jannan ba ya furta "thank you" ahankali cikin kasala yana juyawa da ita ko takarmi ko wani abin rufe jikin babu a tareda ita. Suna barin gurin baifi da minta biyar ba Ummah ta dawo dakin ta kwanta a gadon Jannah tana duqunqunewa. Suna isa bai ajiyeta ba sai tsakiyar bedroom dinsa Yana kallan fuskanta ya kama bakinta ya sakar mata wani zafafan kiss kafin ya rungumeta yana cewa "Alhmdlh ya Allah" Murmushi takeyi tana sake qanqamesa itama kafin ta dago ta kallesa tace "Daman yau zaka dawo? Amma kowa besan yau zaka dawo ba? Fuskansa ya saka a wuyanta ya shaqi qamshinta yana gangarowa har kirjinta Yana shakarta kafin ya bude baki yace "Yes sedai sa safe su ganni bayan kin gama Dani" Murmushi tayi tana kokarin janyewa sbd yanda shinshinarsa ke kashe mata jiki hannuwansa na yawo jikinta kaman cakulkuli ta bude baki cikin son kwacewa da dariya tace "AZIZ" Tana rufe baki ya sake maida bakinsa cikin nata ya tsotseta da kyau kafin ya saketa Yana binta da kallo idanuwansa a kasalance. Daqyar ya saketa ya wuce toilet ita kuma ta sauka kaman barauniya taje kitchen ta hado masa tea me karfi da short bread biscuits na shan tea tareda fruits ta dawo. Taba barin kitchen karfe daya tana bugawa daidai lokacin Nicky ita kuma ta fito dauke da abinda yake hannunta tabi ta kitchen din ta fice zuwa bangarensu. Motarta ta nufa ta bude ta dauko qaton galon na diesel da ashana ta rufe motar ta nufi bangaren Zaadens. Ita kuma Jannah tana dawowan ya fito wanka kenan. Ajiye tray din hannunta tayi kafin ta motsa yayi Sama da ita tace "AZI....bata qarasa ba suka fada gadon taba jikinsa ya zagayeta da hannuwansa sbd shine a qasa itace a samansa. Zubawa juna ido sukai Yana zagaye bayanta da hannuwansa Yana Shafa lafiyayyun cinyoyinta da suka bayyana dan rigarta data janye. Ahankali ta bude baki zata kira sunansa cikin kasala yace "Pls don't,youre killing me slowly da yanda kika fadan" Murmushi tayi tana yin qasa da kanta ya dago fuskanta da hannunsa daya yai kissing hancinta Yana sake shakar qamshinta kafin ya saka kansa wuyanta yai kissing fatar wuyan. Saukan lips dinsa a fatar wuyan nata ya sakata sake numfashi me dumi ya sauka akan fuskansa ya lumshe idanuwansa tsigar jikinsa na tashi gabaki daya. Ayau sosai yake jinta ta yanda bazai iya tsallake yau bai mallekta gabaki dayanta ta zama cikakkiyar macen AZIZ LIMBA dan haka juyar da ita yayi ta dawo qasan ya koma samanta Yana zare rigar jikinta gabaki daya daga jikinta Yana zubawa farar lafiyayyan fatar cikinta ido zuwa kirjinta. A daidai wannan lokacin ne karfe daya da hamshi da biyar ta buga, Sama sama kunnuwan Jannah suka fara jiyo mata ihun Madam Sisi da hayaniyar iska kaman na hadari. Dakatar dashi tayi tana ambatar sunansa ahankali cikin mutuwar jikin halin da suke ciki. Idanuwansa ne suka sauka akan hasken dayake tashi saka ta balcony dinsa kaman na wuta. Da mamaki ya miqe Yana saukowa gadon kafin ya isa window wutar tayi wani irin karfin gaske. Hayaniyar mutanen dake gidan da securities ne yake tashi ahankali wanda sakasa qarasawa balcony din idanuwansa suka sauka akan wuta dake cin Bangaren masu aiki sosai. Jannah wani irin mummunan mutuwar tsaye tayi idanuwanta na neman makancewa Shikuwa da sauri ya saka kaya jikinsa ya dauko kayansa ya saka mata suka fito bata ko ganin gabanta wani irin gudun tashin hankali takeyi tana ambatar sunan Dad dinta da Ummah. Ko da suka isa Dad dasu Maheer na fitowa cikin wutar a tsananin hali suna tarin azaba. Kowa ya fito hankali tashe da tsoro, Mama Nicky ta kalla wadda kai tsaye ta gane itace tayi aikin Bata damuba kawai dai fatarta aikin kada ya zama na banza a garesu, Falaq da fiddausi ma saurin taresu Sayd yayi duka masu aiki kowa ya fito hankali tashe. Cikin tsananin hali Dad ya kalli Jannah dake tsananin rawar jiki yace "Ina ummanku? Shi ta kalla da sauri tana girgiza kai a rikice, Maheer daya shiga firgici cikin daga mury yace "Ina Umman take? Ammar ne yahau ture kowa da sauri Yana dubata bai ganta a wajen ba baisan lokacinda yayi cikin wutar ba da karfi Yana kwala Kiran sunan Umman. Securities ne sukai saurin riqesa Jannah ta miqe da gudu tana dosar dakinsu tana kwala sunan Umman cikin tsananin kukan gaske da tashin hankali. Riqeta AZIZ yayi yana cewa a riqe Maheer da Dad da sukai cikin wutar suma. Damben gaske aka ringa yi dasu suna kwacewa amma anki sakinsu Mama kuwa jin takeyi kaman ta qarawa wutar karfi da gudu takeji kowama ya huta. Ammar ne ya sakarwa security daya mugun noshi ya kwace ya fada cikin wutar Dad na bin bayansa. Nan Jannah ta sake haukacewa tana Kiran sunan Dad dinta da Umman kaman ranta zai fita. Buga kofar su Dad suka hau yi da karfi Wadda ta bude da qyar bayan duk sun kona hannuwansu. Suna shiga ummah da idanuwanta suka kusa rufewa akan idonta Dad ya sako kai yana nufota da sauri Ammar kuwa daukanta yayi gabaki dayanta suna kokarin fitowa garba ya fado ya dauki fatma Shima. Suna fitowa Maheer ya kwace da karfe Yana nufosu ya karbi Umman sbd Ammar da dad din dake neman xubewa a qasa. Yana karbanta Jannah dake ihun Kiran sunanta ya nufa ta fizgo da gudu itama tana zubewa gaban Ummar da Maheer ya kwantar a qasa gaban ABDULAZIZ AY LIMBA Wanda yayi mutuwar tsaye idanuwansa kafe akan fuskar dake gabansa kwance. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 38 *_SHOP WITH ME BY RANO_* 08030811300 Kina neman in da zaki samun kayan yara classy kaya na yan gayu at a very affordable price? Ko kina son fara kasuwancin kayan yara amma baki da jarin da zaki saro kayan? Nesa ta zo kusa, kiyi joining community din nan muna saka kaya masu kyau available da inganci a farashi me sauki da zaki dauka ki tallata har ki samu naki kema. Burinmu shine kowacce mace ta samu sanaar da zata dogara da kanta. ************* Wani irin haske idanuwansa suka cike dashi jinsa na daukewa daga sautin komai saina ihun Kiran sunan da Jannah da ahalinta ke yi, Dumm kansa yayi Yana kasa motsa ko yatsa daya daga jikinsa ya bude bakinsa ahankali cikin wani irin sauti da slow yace "UMMAH" Falaq ce datake isowa gurinsa da gudu tana kokarin riqesa cikeda tsoron wutar ya tureta da karfi Yana ficewa hayyacinsa gabaki daya komai na jikinsa na tsananin daukan rawa ya isa gabanta da karfin gaske yana ture Maheer tareda kowannensu ya cakumota da karfi yana kallan fuskanta cikin karfin gaske yace "UMMAH, UMMAH FATIMA..... Mama da gabaki daya imaninta yake akan wutar batareda tasan nafito da Umman ba jin saukar muryansa a kunnuwanta ya amabaci Fatiman ya sakata juyowa da karfin gaske a rikice gabanta na mummunan faduwan data saka jikinta daukan rawa idanuwanta na sauyawa gabaki daya. Ture Nicky da Madam Sisi tayi da karfi daga gabanta tana nufar inda AZIZ din yake kafafunta na hardewa ta kife qasa da karfi, Da rarrafe jikinta na rawa ta iso gurin tana zubawa fuskanta Fatima idanuwanta dake cikowa da tsananin hawaye zuciyarta na cewa "Fatima sai da kikai nasara akaina, Fatima saida kika bayyana gaban AZIZ, Fatima kin kasa tafiya ki barni da AZIZ sbd nice na cancanci zama uwarsa Ni danake da cikakken hankali, Fatima bazaki iya rabani da AZIZ ba sbd na riga na zama uwar da bazai taba iya sauyawaba... Fatima kin lalata komai." Nicky ce ta iso da sauri gurin Maman ta kamota Zata tayar Maman da babu karfin komai a jikinta tanajin kaman taje da gudu ta fada wutar ta kone ta huta akan yanda zata iya fuskantar AZIZ akan bayyanar Fatima gidan. AZIZ kuwa sake dago Umman yayi gabaki dayanta da karfi yana sake ture duk Wanda ya kusantota ya sake ambatar sunanta da karfin gasken daya saka idanuwanta budewa a wahalce suka koma suka rufe tana qarasa somewa gabaki daya. Dad ne da babu karfi sosai a jikinsa sbd zafi da hayaqin wutar daya dakesu, Ganin irin girgiza da riqon da AZIZ yayi mata Yana tare kowa da isa gareta ya sakasa tahowa ya ture AZIZ din da karfi dan ya saketa sedai ko gezau sbd ba qaramin riqo yayi mata ba gabaki daya ya fice hayyacinsa. Ammar ma turesa ya hau yi jin Yana kiranta da Umman da suke kiranta Wanda duk a tininsu sbd Jannah ne yake kiranta hakan, Maheer ma banbareta daga hannunsa suka hau kokarin yi suna kasawa, Su uku suka tarar masa suna kokarin cireta Amma hakan ya gagara, Wasu hawaye masu tsananin zafi da gudu ne suka fara gangarowa daga idanuwansa ya dagota da karfi ya rungumeta a kirjinsa qamqam Yana fasa kuka a gaban kowa me karfi da tsananin tsima zuciya sbd kukane da duk duniya babu Wanda ya taba ji yayi, Cikin kukan ya sake ambatar sunanta da "FATIMAN ABDULAZIZ DA UMMITAH...... UMMAH FATIMA... Cak Jannah da duka Zaadens suka tsaya daga kokuwar da sukeyi dashi dan basu hakura ba sai ya saketa, Fatiman daya ambata ne ta AZIZ da Ummitah ya sakasu kallan Umman da wani irin sauri da tashin hankali me tsananin gaske wadda sukasan sunanta Fatima a bakin Mama, Dad ne da Ammar a lokaci daya suka juya gurin Mama suka kalleta wadda ta rintse idanuwanta da sukai jajir hawaye na cikowa a cikinsu. Maheer kuwa kai tsaye fuskan Umman tasu ya zubawa idanuwa jikinsa na daukan tsananin rawa sai kawai a take kamannin AZIZ LIMBA suka ringa bayyanar masa akan fuskan Umman da basu taba tsayawa suka lura da hakan ba sbd abune da ko a mafarkin sun haukace basu taba kawosa ba. Jannah kuwa qanqancewa idanuwanta sukai cikeda yanayin da batasan ma ya zata fassaraba ta rarrafa gurinsa da sauri ta kamo fuskansa dake cikin wuyan Umman Yana kuka sosai.. Qwace fuskansa yayi da karfi yana sake maidawa wuyan mahaifiyarsa yana jin kaman yana motsi ba daidaiba zata bace daga gabansa. Sake riqo fuskansa Jannah tayi da sauri hawaye na bin fuskanta muryanta na rawar tashin hankali tace "Ummanah ce.... Girgiza kai yayi da karfin gaske kaman qaramin yaro jikinsa na sake daukan rawa yanayinsa na tsananta ya sake qanqame Umman yace "Umman AZIZ ce, Umman data haifi ABDULAZIZ ce, Umman data haifawa AZIZ Ummitah ce, Ummanah ce, Rayuwata ce ita ba Umman kowa bace bazata.... Rungume Kansa Jannah tayi tana fasa kukan ganin yanda haukansa gabaki daya ta bayyana a gaban kowa hakama Umman na tsananin buqtaan taimakon gaggawa tace "Umman AZIZ ce,Fatiman AZIZ ce, Ummanka ce babu Wanda zai sauya hakan amma tana buqatan taimakon gaggawa ka bari a tafi da ita AZIZ" Yana jin hakan ya dago da sauri Yana sakin Umman daga jikinsa ya miqe jikinsa na rawa ya dauketa sukutum gabaki dayanta yana barin gurin da ita da gudun gaske Yana qwala Kiran Sayd Wanda tini ya kira likitoci kusan uku duk suna hanya gashi basuda nisa. Gabaki daya duk Wanda yake gurin mutuwar tsaye ce ta kamasu Musamman Nicky datake jijjiga sbd a gban idonta ko yanzu aikinta ya lalace lalacewan da kila dama irin wannan zatai wuyan samu, Bata yadda da AZIZ nada wata uwar ba bayan Mama sbd tasan dai koma wacece wannan din Mama dai itace ta haifesa dan haka kallan Maman tayi jikinta na sake rawa da jijjiga ta bude baki zatai magana Mama datake jin jininta na qonewa batasan lokacinda ta daga hannu ta sauke mata wani lafiyayyan mari ba tana mata kallan tsananin baqin cikin shigowanta rayuwarta ma gabaki daya. A rikice Nicky da rabin hayyacinta yabar jikinta sbd kanta daya motsa ta kalli Maman zatai magana Maman ta katseta cikin mugun yanayin na tafarfasa da cewa "D farko bansan wace kaddarar takaini karbanki ba Sedai a yanzu na San mummunan kaddara ce sbd babu alkhairi ko daya a tattare dake, Duk abinda kika sakawa hannu saiya lalace ya zama mugun Abu, Kinsan ayau me kikayi? Kinsan me kika janyo da wannan aikin da kika lalata mana? A tinaninki zaki kashe matsalolinki ne a cikin wutar da kika Cinna? To ki Sani dukkanin manyan matsalolin da suke kwance ne kika tayar mana Wanda wutar zata cinyemu, Babbar matsalar dataci uwar tasu Zaadens ce kika tado mana wadda a yanzu sedai kowa yayi ta Kansa dan kuwa a yanzu babu sauki ko kalilan a lamarinmu sai kuka da baqin ciki." Nicky data kasa yadda da faduwa cikin tafasar zuciya tace "Mama bazan taba yadda da faduwa ba akan Zaadens, Bazan taba barin..... A tsananin fusace da tashin hankali Mama tace "Kin San waye Fatima? Kinsan waye mahaukaciyar Zaadens da kike fada koyaushe? Kina ganin yanda suke tsananin sonta take sonsu?? To itace Asalin mahaifiyar data dauki cikin AZIZ LIMBA ta kawosa duniya, Itace macen datafi kowace mace a duniyarsa da babu kamarta kuka babu Wanda zai iya cika gurinta a ransa har abada, Akan Fatima AZIZ zai iya fito na fito da kowa, Akanta ne idan ba mafita muka samo ba AZIZ LIMBA ya gama zama bawan Zaadens har abada sbd Fatiman da kanta ta zama Zaadens sbd auren Dzad ne a kanta.... Baya Nicky tayi tana faduwa qasa jikinta na tsananin rawa da shiga mummunan tashin hankalin da bata saka masa rana ba. Mama ma datake jin tana neman haukacewa juyawa tayi ko gabanta bata gani tabi bayan AZIZ da Zaadens da sukai ciki tin dazu acikin tashin hankali. Palo AZIZ ya nufa da Umman ko gabansa baya gani kaman zai kife suna biye dashi dukkansu suma kaman zasu kife din sbd basuda wata niya ko qarama ta daga masa kafa akan Fatiman dan haka wutarsu a riqe take. Jannah ce take kwashe pillows din kujera Ammar da baida hakuri ya fizgosu gabaki daya ya watsar dasu qasa AZIZ ya kwantar da ita Yana kasa dauke idanuwansa akanta har lokacin jikinsa rawa yakeyi sosai kansa kaman zai buga hakama ya hana kowa tabata a cikin rashin hayyacinsa dayake ciki sbd gabaki daya duk Wanda yake gurin yasan ba AZIZ LIMBA bane a gurin wani AZIZ LIMBA dinne da basu sani ba dan haka Sayd daya san meyake faruwa yace subi komai a sannu idan ba hakan ba komai zai lalace dan AZIZ din yanzu baya Kansa. Falaq da gabaki daya hankalinta yayi mummunan tashin da tsoro ya ciketa sbd ayau Daddynta ya tureta sa karfi har sai dataji rauni, Kuka takeyi sosai a jikin fiddausi da itama ta dade da Sanin Mama ba itace asalin mahaifiyar AZIZ LIMBA ba to Amma shock dinta shine babu Wanda ya santa daga AZIZ din sai Mama kuma Mama ta dade da Sanin Umman na gidan duka lokacin nan tayi shiru Harma suke kiranta mahaukciya To kadai Maman bata gane Umman bane?? Jannah ma daya hanata motsowa kusa dashi Sam jikin Dad dinta ta lafe tana tsiyayar hawaye zuciyarta cike fal da tsoron sabuwar kaddarar data bullo musu a yanzu na kasancewan Ummansu mahaifiyar AZIZ LIMBA Wanda tasan wlh komai AZIZ zai iya basu Amma bazai taba barinsu da mahaifiyarsa ba, Zai durkusawa Zaadens qasa ya basu damar takasa Amma bazai taba basu Ummansa ba kaman yanda tasan Dad dinta zai rasa ransa da shi kadai ne ya rage masa Amma bazai rabu da Umman ba. Hawaye masu tsananin zafi ne suka gangaro mata tanajin tsananin tausayin AZIZ din ganin yanda yake cikin rashin nutsuwansa da hankalinsa kwata kwata sbd ganin macen daya rasa tin Yana qanqaninsa, Ya rasa kaunarta,ya rasa duminta,ya rasa kulawanta,ya rasa nutsuwar mahaifiyar,ya rasa walwala duk sbd rashin uwa mahaifiya, Mama sunan uwa kawai take amsawa a garesa Amma babu shaquwa da kauna me zurfi da kusancin dayake tsananin buqata daga uwa shiyasa rayuwarsa take gabaki daya a baibai. Maida idanuwanta tayi akan fuskan Umman ta kafeta da ido kaman bata taba ganinta ba kamanninta na bayyanar mata tanajin zuciyarta na narkewa sbd kaunar datake jin tanawa ummah me tsananin da babu sirki ta zuciyar Ummitah ce dake kirjinta da kuma kasancewarta uwar data haifi love of her life, Uwar data haifi AZIZ LIMBA mutumin da bazata taba iya dena so ha har qarshen numfashinta. Isowan likitoci ne ya saka AZIZ din miqewa tsaye Yana basu guri yana cewa kada su bari komai ya sameta zai basu komai na rayuwarsa. Lafiyayyan bedroom din a cikin na palon aka maidata doctors din suka shiga. Ana rufe dakin ya juyo idanuwansa jajir hannuwansa na rawa ya dago idanuwansa ya fara kallan Zaadens din daya bayan daya hawaye na ciko idanuwansa kafin ya tsayar da idanuwansa akan Jannah wadda take kallansa cikeda tsananin kauna tanajin kaman ta rage masa abinda yake ji a zuciyarsa na tsananin halinda baimasan yaya yakeji ba. Shima kallanta yakeyi da dukkanin tsananin sonta da buqatanta hawayen idanuwansa na saukowa kan fuskansa... Kasa riqe Kansa yayi ya iso inda take idanuwansa na rufewa ya janyota jikinsa ya rungume yana fasa kuka mara sauti Yana cewa "Ummanah ta dawo gareni" Hawayenta ne suka gangaro tana Manta kowa da komai ta rungumesa tana kokarin basa sassauci. Dad da Maheer mutuwar tsaye sukai suna kallansu zuciyoyinsu na rawa da jijjiga, Ammar da daman baya cikakken hayyacinsa bin bango yayi Yana fita waje sbd numfashinsa dayake sarkewa Yana neman rasa ransa yana fita waje y zube qasa wani irin kuka na zuwar masa Amma kirjinsa ya kasa dauka dan haka ya zube qasa yana dafe kirjinsa. Mama dake tsaye itama mutuwar tsayen tayi sbd ganin sabon tashin hankali a gabanta AZIZ a jikin Jannah Yana kuka. #MAMUH #JAZIZ 2025 #LIMZAD 2025 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 39 *_SHOP WITH ME BY RANO_* 08030811300 Kina neman in da zaki samun kayan yara classy kaya na yan gayu at a very affordable price? Ko kina son fara kasuwancin kayan yara amma baki da jarin da zaki saro kayan? Nesa ta zo kusa, kiyi joining community din nan muna saka kaya masu kyau available da inganci a farashi me sauki da zaki dauka ki tallata har ki samu naki kema. Burinmu shine kowacce mace ta samu sanaar da zata dogara da kanta. *********** Qanqameta yakeyi kaman zai shige jikinta tamkar yaro qanqanin da baisan abinda zeyiba da neman sassauci a jikin wanda yake samun nutsuwa, Sassaucin take kokarin basa ta hanyar sake basa daman rungumeta da kyau tana shafa bayansa duk da yafita tsayi sosai tana kokarin hana nata tashin hankalin kere nasa sbd duk yanda suke cikin tsananin shock da tashin hankalin me yake shirin tabbatar musu na cewan Ummansu itace Umman AZIZ LIMBA amma tasan nasa tashin hankalin da mummunan shock din ganin Matar daya shafe shekaru tin Yana yaro yana nema dole ya kere nasu. Dad da tashin hankalin dayake ciki da kuma abinda idanuwansa ke gane masa zuciyarsa ta kasa dauka yana kokarin isa gurin Jannah ya fizgota Maheer da tasa zuciyan take radadi da bacin rai ya rigasa isa tareda kamo hannun Jannah ya janyota daga jikin AZIZ din da karfi Yana jefata gaban Dad dinsu daya dago ya kalleta da idanuwansa jajir zuciyarsa na sake shiga wani halin tsananin tsoro akan tashin hankalin d suke ciki. Me AZIZ yake kokarin yi masa akan 'ya? Shin bai gaji da wasa da zuciya da rayuwarta bane bayan duk abinda yayi mata ya kuma dankara mata saki? Menene kuma sukai masa yanzu da zai sake lalata rayuwar Jannah ta hanyar kokarin dawo mata da sonsa, Numfashi ya sauke me zafin gaske Yana kallan Jannah da fuskanta ke kallan qasa cikin tsananin tsoro da baqin cikin kasa riqe zuciyarta datai ta bari ta sakawa ahalinta shakku akan zuciyarta da zata iya sake jefasu wani masifar kaman farko data jefasu masifa akan son datake wa AZIZ LIMBA Wanda shine ya lalata komai. Cikin sanyin jiki sbd damuwar dataci karfinsa Dad yace "Kinsan me kikeyi Jannah? Kinsan haramcin abinda kikeyi kuwa? Karki manta ba aure tsakaninku a yanzu kuma babushi har abada sbd ba abu ne me yiyuwaba ba dan tamkar ma ya haramta ne dan mun haramta so yafi Miki kiyi gaggawar dawowa hayyacinki kafin ki saka raina mummunan baci" Shiru tayi tana qasa da kanta tareda hadiye hawayenta da suka ciko idanuwanta tana janyewa gefe inda Maheer ke mata kallan mamaki dan kuwa kaman yanda Dad ya fada menene zai sake sakasu barin tabi raayinta akan duk Wanda takeso bayanma maganar aurenta da Ammar ta riga ta gama tsayuwa ba fashi har abada. AZIZ da baya hayyacinsa cikakke baisan me suke yi ba bare fada sbd ya zube zaune a kujera dafe da kansa. Tsit palon ya sake dauka kowa a tsaye da fargaba da tashin hankalin dake tsananta sbd farfadowan Ummah dake tattare da tabbatarda abubuwa da dama wanda zasu kawo sabon rikicewa a rayuwar kowa, Shin da gaske mahaifiyar AZIZ LIMBA ce Ummansu shine tashin hankalin da Zaadens suke ciki Wanda idan hakan ta tabbata basajin zasu sake nasu matsayin a kanta tinda ta riga ta zama  mata kuma a uwa a Zaadens tsawon lokaci dan haka ba abu ne me yiyiwa ba kai tsaye su sake barin AZIZ LIMBA ya rabasu da abu me mahimmaci dan haka suke tsaye cikin rikici da tinani suna fatar ba hakan bane ya zamto sabanin tinani kawai aka samu da kamanni. AZIZ LIMBA kuwa babban buri da tsananin buqatansa daya a yanzu kada wani abin ya samu Umman tukuna ta farfado ta kallesa ya samu kallan rahama daga idanuwan da sukafi kowane daraja a rayuwarsa, Ummansa ko ya girma zata ganesa sbd kamanninsa da basu sauya ba, Zata gane 'danta,jininta kuma hamma AbdulAziz dinta itada Ummitah koda kuwa tana cikin yanayi na gushewan hankali haryanxu. Falaq ce data kasa isowa garesa tin dazu sbd tsoro ta daure ta iso ta zaune gefensa ahankali tareda kama hannunsa daya da duka hannuwanta biyu ta qanqame tana kwantawa jikinsa tace "Daddy Ummansu Jan zata ji sauki ka kwantar da hankalinka dan Allah kaji" Lumshe idanuwansa yayi ahankali Yana zagaye Falaq din da hannunsa daya ya rungumeta Yana sauke ajiyan zuciya ahankali batareda ya iya cewa komaiba. Mama da kiris zuciyarta ke jira ta buga hakama jikinta gabaki daya kaman zai kama da wuta sbd zafin tashin hankalin daya gama kameta, Tsoro da tashin hankalinta daya ne tak wato AZIZ, AZIZ ne iya tashin hankalin datake tsoron rasawa ko shakkar fita a ransa datake fiyeda kowa, Zaadens takejin sabuwar tsanarsu na cike koinanta sbd abinda tai gudun shine suka hadasa mata tareda qarin zasu iya fadawa AZIZ komai akan Fatima data kasa fda musu gaskiar wace ita, Idan har suka bude baki suka fadawa AZIZ ko kalma daya akan yanda komai yake tsakaninta dasu sun gama lalata mata rayuwa sbd AZIZ zai cireta ne daga ransa Wanda tafi kaunar kowa ya mutu kafin a samu maganar fahimta a tsakaninsu harma a fada abinda tayi, Bare bazata taba iya gani ko barin AZIZ ya samu shiri da Zaadens ba kaman yanda tasan zafin tsana da fushinsu na Nan fil a ransu saita dawowa da AZIZ tasa akansu ta yanda bama aure tsakaninsa da Jannah zai dawo ba dan kuwa irin son da Fatima kewa Jannah AZIZ zai qare ne gabaki daya akan Jannah da Fatima, Duka batama fatan hakan ta faru adduarta da fatanta Fatiman ma kada ta tashi kwata kwata idanma ta tashi bata fatar ta dawo hankalinta shine lamarin zaiyi saukin sauki. Nicky kuwa tana dayan palon t kasa qarasa shigowa sbd yanda kanta ke rawan rashin lafiyanta tana jin kaman ta Dora hannu akai ta kurma ihu kokuma ta sakawa 4&4 din wuta kowama ya mutu ta huta da wutar datake jin tana cin kirjinta tana tafasa jininta sbd batajin zata iya daukan ace mahaifiyar data AZIZ LIMBA itace a hannun Jannah tana riqo tamkar uwar data haifeta, Kenan ko anan Jannah ta sake shan gabanta sbd zata sake samun AZIZ ko akan hakan ne, Ita kuma fa? Wa ta kama? Uwar da bata haifesaba Ashe ta kama wadda ta gama lalata mata komaiba itama a yanzu ta kanta takeyi. Fitowan doctors ce ta saka kowa miqewa tsaye suna kallansu da dukkanin hankalinsu da nutsuwarsu, "Bata cikin kowane irin mummunan hali yanzu zata farfado kowane lokaci inshallah so sai ta farfado zamu iya qarasa dubata da wasu aune aunen" Shiru dukkaninsu sukai kafin Dad cikin damuwa yace "Hope dai ba konuwa a jikinta koina" Numfashi Dr ya sauke Yana kallan Dad din yace "Eh babu a iya dai inda muka duba so banajin akwai konuwa koina inshallah" Ajiyan zuciya suka sauke dukkaninsu palon Banda Mama data bar palon idanuwanta na cikowa da hawayen tsananin baqin ciki. Dad ne da Jannah kai tsaye suka nufi dakin da Umman take sedai kafin su isa AZIZ ne yafara isa cikin dakin Yana zubawa fuskanta idanuwansa da har lokacin suke kasa gasgata itace a gabansa har cikin gidansa. Zaunawa yayi gefenta tareda Dora hannunsa ahankali kan nata zaiyi magana su Ammar da Maheer suka shigo Dad kuma ahankali ya janye hannunta daga na AZIZ din Yana riqewa cikeda kulawa ya riqe cikin nasa Yana qin dagowa ya kalli AZIZ din sbd ko fuskansa baya son kalla kaman yanda su Maheer ma babu wanda ya kallesa. Jannah ce ta saci kallansa cikeda fargaba taga ya dago jajayen idanuwansa ya zubawa Dad cikeda mamaki da wani irin dacin daya taso masa ya maida kallansa kan su Ammar yaga sun dauke kai suna sake tsananta hade fuska cikeda baqin cikin kasancewansu guri daya dashi suna shaqar iskan daki daya. Hadiye radadi da bacin ransa yayi Yana kokarin kallansu da fuskan rahama ya miqe tsaye kai tsaye y zare hannun mahaifiyarsa daga cikin na dad din ya kallesa cikin ajiye komai yace "Bansan tayaya mahaifiyar AZIZ LIMBA ta zama Ummah a zuriar Zaadens ba, Bansan meyake faruwa ba anan Amma dai nasan duk duniya mahaifiyar data haifeni daya ce kuma itace Nan a gabana Wanda babu Wanda zai iya sauya hakan kaman yanda duk duniya babu Wanda ya isa ya sake rabani da ita idan ba Allah ba dan haka inaga abinda kaima kakeyi din haramun ne ga mahaifiyata sbd....... Ammar ne cikin tsananin quncin dake cin zuciyarsa y katsesa da cewa "Kana tinanin kai tsaye zamu yadda da ka Santa ne kafin ma a yadda da ita din mahaifiya ce a gareka?? Ba kaine ka fara ikirarin ka santa ba mahaifiyarka ce ta fara yi mana barazana da dukiya harma da rayuwar dan uwanmu akan mu bata ita tasan Yan uwant, ohh nama manta kudi tace mu fada zata siye mana Umman ta rabamu da qaya hkaa ta fada, Kai kuma yanzu sai ka fada mana nawa ne naka farashin da zaka bayar akan siyanta kokuma kaima rayuwar Saleem din zaka dauka sbd ka qarasa gamawa damu?? AZIZ da idanuwansa sukai mummunan ja yana sanqarewa a tsaye da jin mummunan abinda Kansa yake kasa dauka bare fahimta. Maheer ne ya karbe zancen da cewa "Koma menene abu daya ne da zaka fara Sani anan shine Ummah tamu ce halak malak sbd matar mahaifinmu ce kuma uwa a Zaadens dan haka kasan abinda zai fito bakinka.... Cikin wata irin mahaukaciyar Muryan da baitaba Sanin Yana da ita ba ya daga hannu dukkanin jikinsa na rawa zai saukewa Maheer wani lafiyayyan Mari Dad ya riqe hannunsa tareda tsayawa gabansa ya kallesa yace "AZIZ LIMBA ka koyi riqe fushinka sbd kada mu bayyana maka namu fushin abin zeyi muni dan haka gwara mu tsya a iya qiyayyar datake cikin kowannenmu a yanzu..... Da wani irin tsananin fushin maganganun Ammar na farko dake kashesa yake jin saukan maganganunsu da bama yanda ko daya zai yiyu sbd Mama bazata taba gani ko sanin fatima na kusa dashi ba ta kasa fada dan abune da har abada bazai yiyuba, Sai kuma maganar aure da akeyi na cewan Ummansa Matar wani ce ba waninma Dzad Wanda a tasa zuciyan be San matsayinsu ba a nasu Bangaren kuma ya San tsana ce zallah mara sirki, Wayene ma ya isa yace masa ya auri mahaifiyarsa a cikin yanayi na ciwon rashin hankali? Me suke nufi da wai Ummansa Matar Zaadens ce? Tayaya ma hakan zata faru? Bama abu ne me yiyuwaba dan kuwa yasan ba saukowa zasuyiba kaman yanda shima a yanzu baima karba aurenba bare se yaji Wanda ya bada ikon yin hakan. #MAMUH #LIMZADS 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 40 *_SHOP WITH ME BY RANO_* 08030811300 Kina neman in da zaki samun kayan yara classy kaya na yan gayu at a very affordable price? Ko kina son fara kasuwancin kayan yara amma baki da jarin da zaki saro kayan? Nesa ta zo kusa, kiyi joining community din nan muna saka kaya masu kyau available da inganci a farashi me sauki da zaki dauka ki tallata har ki samu naki kema. Burinmu shine kowacce mace ta samu sanaar da zata dogara da kanta. ************ Jajayen idanuwansa ya dago ya saukesu akan Dzad Yana masa wani irin kallan fushi Yana kasa riqe dukkanin abinda yake ransa dayake riqewa sbd Jannah akansu Amma sun wuce limit na yanda zai iya riqe kansa sbd Ummah Fatima ta kere kowace irin darajar rayuwarsa ya bude baki Yana kallansu daya bayan daya da tsananin fushi kafin ya tsaida idonsa akan Dzad da yake ganin shine ma kadai yakai ya iya magana dashi yace "Anan,a gabana, a cikin gidana a cikin kunnuwana da gaban idanuwana Mahaifiyar LIMBA ce ko Fatima sbd maganar Aure da tarkacen da yake cikinsa babu Wanda ya isa duk duniya ya tsaya gaban idanuwana yace mun kai tsaye shi mijin mahaifiyata ne Wadda batada lafiya hankali batareda na masa mummunan daurin da seya rasa nasa hankalin ba sbd girman laifin hakan, Kallan Maheer yayi yace "Kuna tinanin kunada mahaukata ne? Mahaukacin ku yanada license na zama cikakken mahaukacin gasken? Idan akwai cikakken daya isa ya rabani da mahaifiyata zan gansa ko shi waye" Shan gabansa Maheer yayi Shima cikin tsananin fushin da bacin rai a bayyane yace "Wannan kuma ba kaine zakai deciding ba Umman ce da kanta idan ta farka zata tabbatarda ita waye a gurin kowa daga Nan ne zakasan kai din ba kowa bane face AZIZ LIMBA dan kuwa ba Umman kadai ba ko Jannah ka saka kalla wlh nayi maka alkawarin ganin cikakkiyar haukar da kake ambatar Zaadens din nada sbd har abada Jannah ta gama dakai babu abinda zata sake yi da Wanda yayi sanadin rasuwar mahaifiyarta da baqin cikin ahalinta tareda salwantar da dan uwanta.." Lumshe idanuwa AZIZ yayi ahankali Yana controlling da hadiye tsananin fushi da masifar dake quna cikin jininsa ya bude idanuwansa akan Jannah ahankali Wadda idanuwanta sukai jajir wani irin daci da ciwo ke cin kirjinta akan tashin hankalin AZIZ LIMBA da familynta da batasan yaya zataiwa kowannensu ba. Magana yaso fada musu wadda har abada bazasu dena jin zafinta ba sbd idan ana maganar wani yayi sanadin rasuwar wani sunkai karshen marasa kunya da har bakinsu yake iya furta hakan sbd abu daya dashi kansa daya Sani shine bai dauki fansar daya kamata akansu ba sbd Mummunan son 'yarsu daya shiga gabansa ya dakatar da komai ya hanasa ganin sun karbi hukuncin daya kamata Wanda shine hukuncin kisa dan koda kowa bai karba hukuncin kisa ba Wanda shine asalin hukuncinsu to Ammar da Dzad zasu karba Amma ya hana barin hakan ta hanyar zabar musu hukuncin dayafi kowane sauki dan kawai kada ya dawwamar mata da baqin cikin rashinsu a rayuwarta, A yanda sukaiwa Ummitah kisan gilla ko me gadin gidansu akaiwa wannan kisan ya tabbatarda wani labarin ne daban bare ace daya daga cikinsu ne Amma sunada bakin fada masa magana. Numfashi ya sauke me zafin gaske kafin ya juya ya fice daga dakin dan zai iya kasa riqe zafi da tsanarsu shima daya danne yana kokarin gogewa tsawon shekarun nan da kuma bayyanar mahaifiyarsa a hannunsu Wadda zai iya musu komai akan hakan sbd sun basa sabuwar rayuwar da bai taba tsammani ba Amma kuma yaga alamar bama zasu taba samun fuskantar juna bada wannan fushin da qiyayyar ba sbd Shima a nasa bangaren abinda suke kokarin zuwa dashi bazai taba yadda ba dan Yama fisu jin duk abinda suke ji dannewa yakeyi Amma akan mahaifiyarsa gwara suyi fito na fiton. Yana ficewa daga dakin Dzad ma ya fito haka dukkaninsu aka bar Jannah kawai Wadda ta rasa tinanin yi sbd kanta dayake toshewa. Yana fitowa kai tsaye palon su Mama ya nufa Falaq da fiddausi na bayansa koda ya isa Nicky na tsaye tana bubbuga kanta dake neman bugawa, Mama dake zaune idanuwanta jajir tana ganinsa ta miqe tsaye ahankali zuciyarta na neman fadowa sbd bugawa ta zubawa fuskansa da babu rahama ko kadan tana kallansa lokacin Sayd y shigo palon shima fuskansa jajir sbd tashin hankalin dayake qin qarewa a gidan. Wani mugun 'daci da zafi tamkar na wuta AZIZ ya hadiye a maqoshinsa daya bushe ahankali kafin ya bude idanuwansa yaqi kallan Mama sbd maganganun Ammar Zad akan Maman dake yawo cikin Kansa suna neman haukatasa da bakinta yakeson ji ta fada. Rawa hannuwansa ke yi ya bude baki a Karan farko daya hadesu gabaki daya gidan har Mama dayake banbanta girmanta akan kowa, "Waye da waye ya San da Ummah Fatima na gidan nan? Waye da waye ya taba ganinta? Waye kuma ya taba magana da ita? Shiru dukkaninsu sukai tsit kowa jikinsa na daukar rawan fargaba sbd yanda yake din d yanda yayi tambayar kai tsaye kowannensu yasan ba AZIZ LIMBA din bane wannan tsananin fushi da bacin ransa a bayyane yake da zai iya aikata komai akan duk wani me laifi lokacin. Falaq ce da duk take cikin tsananin rudanin kasa gane gaskiar waye Mama waye Fatima a gurin Daddynta da Ummitah ta matso gaba ahankali tana kallansa tace "Daddy ina ganinta duk naje gurin Jan Amma kafin na fara zuwa gurin Jan ban taba ganinta ba kuma haryanxu bantaba jin maganarta ba ni" Fiddausi ma cikin sanyi daga inda take tsaye bayan Sayd ta bude baki tace "Ina ganinta idan naje gurin Jan Amma na fara ganinta ne a lokacinda ta fara bugawa Mama kai..... Qafewa yawu da numfashin Mama yayi ta rintse idanuwanta tana jin jikinta na mutuwa gefe daya tana kallan AZIZ da sauri wanda rufe idanuwansa ahankali ya budesu akan Nicky. Nicky da gabaki daya ta rude da tashin hankali sbd bata taba ganin AZIZ a cikin wannan yanayin nasa ba a rikice tace "Mama ce tafara zuwa gurinta acan nasan Ummansu Jannah ce" Bai juyo ya kalli Maman ba saida ya tattare duka fushinsa ya saka a maqoshi kafin ya ambaceta Yana qin kallanta har lokacin sbd gudun yanda zuciyarsa zata karbi zancen da zai fito bakinta akan idanuwansa sbd zuciyarsa ta kasa yadda da har abada Mama zata ga fatimanta ta kasa bayyana masa bayan yasan yanda suke kaunar junansu. Shiru Mama tayi tana kasa magana idanuwanta sunyi jajir sun kafe da tashin hankalin da bata taba saka ran zai risketa ba sbd tin a yanzu tana hango wata irin zazzafar tsanar da AZIZ zai mata Wanda bazata taba iya daukan hakan ba sbd ta San bazai taba iya cigaba da zama da ita ba zai raba kansa da ita ne a lokacinda take ganin babu wanda ya isa yaci amfaninsa idan ba ita ba sbd itace tai dawainiya dashi ta shanye baqin cikin da duk ya shiga da qunci. Shirun mama ya saka jikinsa tsananta rawar daya saka kowa ja da baya suna sauke kai ya juyo ya kalli Maman da idanuwansa da babu kyan gani ya bude baki yana kokarin riqe girmanta dake idonsa har lokacin da da'a yace "Mama kinsan da Fatima na Nan gidan tareda Zaadens? Kinsan da Ummanah na 4&4 tin lokacinda kika dawo tsawon watannnin Nan? Kinje gurinta? Kinyi magana da ita? Kinyi magana da Zaadens akanta? Mama ban yadda da maganarsu data kowa ba taki kawai nakeson ji sbd kece kika San girma da mahimmacin Umma Fatima a rayuwata, Kece kadai kikasan waye Fatima a duka fadin duniyar AZIZ LIMBA" Bakinta na wata irin rawa hakama hannuwanta da kafafunta ta bude baki tana kallansa idanuwanta jajir tana kasa musawa sbd tsanarta da zata wuce misali da gyara a zuciyarsa tace "Eh AZIZ nasan tana Nan Amma wallahi inason...... Wata dafar data saka console mirror din dake gefensa yayi Wanda ta sakasa fashewa da karfin gaske Yana yanka hannunsa sosai yayiwa mirron jikinsa na wata irin jijjigar data saka Sayd da Falaq matsowa da sauri zasu riqesa ya daga musu hannu jikinsa na tsananta rawa koina. Mama na ganin hakan ta matsosa kafafunta na sake rawa idanuwanta n sake rinewa da rikicewa tace "AZIZ walh da farko bangane ba inason tabbatarwa ne kafin na sanar maka sai ga.... Sarewa kafafunsa sukai Yana zubewa cikin glass din gurin da gwiwansu idanuwansa na rintsewa hawaye masu tsananin zafi na cikowa idanuwansa sbd bayan mahaifiyarsa data haifesa Mama itace uwarsa daya san haihuwansa ne kadai bataiba Amma zata iya bda ranta dan nemo masa duk abinda tasan shine rayuwarsa wato mahaifiyarsa, Amma a Karan farko Mama ta basa shock din dayafi na Zaadens sbd su daman yasan zasu iya komai akan son kai da zuciya... itace ta farko data fara boye masa ganin Fatima.... Dafe kirjinsa yayi sbd wani irin azabar dayake jin Yana kasa dauka ya rintse idanuwansa Yana kasa magana sbd bazai iya yanke hukuncin Mama cikin fushi ba. Falaq da sauri ta qarasa gurinsa tana fadawa jikinsa tana fasa kuka tana kokarin tadasa sbd hannunsa dake jini sosai tana Kiran sunansa da karfi. Nicky ma gabaki daya tsoro ya rufeta jikinta wani irin rawa yakeyi tayi baya ta kasa matsowa sbd tsoron AZIZ din. Maman ma hawayen baqin ciki da dacin zuciya ne suka fara gangaro mata tana son matsawa Amma fushin dake tattaredashi ya hanata hakan sbd kada ta tinzirasa aikata abinda baiyi niya ba akanta. Sayd ne ya isa garesa Shima zai kamasa AZIZ din ya miqe Yana sake dafe kirjinsa yabar gurin baya ganin gabansa ya nufi stairs yana dakatar da kowa daga binsa. Kallansa sukeyi cikeda kulawa da faduwan gaban kada ya fado sbd yanda baya gani harya haye saman ya shige palonsa ya rufe kofar. Yana shiga suka fara jin qarar fashewan kaya da karfin gaske tareda glasses. Da sauri Falaq ta yunqura zata bisa saman Sayd ya riqeta yana rungumeta ta fasa kuka tana cewa "Daddy na zai sake illata Kansa, Yana cikin qunci da damuwa, Banason inga Daddyna a cikin irin wannan yanayin Ya Allah ka basa lafiya ka kawo nutsuwa da kwanciyar hankali a rayuwarsa" Mama zubewa tayi qasa tana dafe kanta cikin hawaye da baqin ciki halin data saka AZIZ din da kuma tsananin tsanar Zaadens da Nicky dama duk Wanda yake rayuwar AZIZ din bayan ita. Zaadens da duk abinda yake faruwa suna ji shiru sukai suma zuciyoyinsu a tafashe sbd tana sake tabbata dai Umma Fatima mahaifiyar AZIZ LIMBA ce, Babu Wanda yayi farin ciki ko misqala zarratin da hakan, Basa kaunar abinda duk zai sake hadasu da LIMBA, Basa kaunarsa basa kaunar zuriarsa basa kaunar duk wani ma me kaunarsa tayaya yanzu kwatsam zaa ce Ummah itace uwar data haifesa? Babu ruwansu da hakan tinda dai watsi yayi da ita suka samu suka tattala suka kaunata suka bata sunansu dan haka ba gudu ba ja da baya bazasu taba basa ita ba karshenta ma tana tashi tattarawa zasuyi su tafiyarsu da ita idan ma Yana ikirarin mahaifiyarsa ce to ai mijinta a yanzu yafisa iko da ita zasu nuna masa power da igiyoyin aure yake dashi ya gani ganin idonsa. #MAMUH #ZAADENS #LIMBAS 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 41 Jannah da sautin komai itama yake sauka a kunnenta rufe idanuwanta tayi tana jin zuciyarta kaman zata dena bugawa sbd tausayin AZIZ da jin ciwonsa cikin ranta, Yana tsananin buqatanta ayanzu dayake cikin mummunan halin ciwonsa da duk saiya raunana Kansa rauni me Muni ma kila batareda kowa ya rungumesa ba ya basa sassauci. Kofa ta kalla da idanuwanta da sukai ja itama tana Sanin acikin familynta kowannensu a yanzu qiyayyar AZIZ ta kere sonta a zukatansu ta yanda zasu iya illatata idan ta zabi zuwa garesa dan basa kulawa da sassaucin dayake nema. Har karfe 10 na safe gidan babu motsin kowa bare ayi maganar breakfast sbd kowa na cikin damuwa ga Umma har lokacin bata tashi ba. Me gidan kuwa kwata kwata duk zaman jiran da kowa keyi na saukowansa babu Wanda ya sake jin ko motsinsa. Fatma da Amina ne a kitchen da Sisi sukai aikin abincin rana ga na safen ma baa ci ba, Karfe 2 na rana duka Zaadens suka fice sallah tareda Sayd Wanda yake tareda su jiran tashin Umman wadda daga qarshe bayan sun kira doctor ya sanar musu tashinta suna sakaran ba kusa ba sbd hayaqin ya shiga lungs nata sosai ga kuma shock da suke tinanin ta shiga dan hakanne ma kowa ya samu damar matsawa zuwa fita. Sayd ne cikin mutuntawa ya gabatar musu da lafiyayyun bedrooms dake palon qasa na bangaren kofar gaba bana qasan su Mama ba, 4 bedrooms ne a qasan Wanda Dad daya Jannah da fatma daya sai Maheer daya Ammar da Garba daya sbd Ammar din ya saba da yanda Garba ke kulawa dashi. Basuda niya ko raayin cigaba da zama a 4&4 kwata kwata a yanzu ko me zai faru tafiya zasuyi Amma zasu jira tashi Umma dole Wanda hakan ne kadai ya sakasu karban dakunan. Shigewa sukai dan wanka daga qaurin wutar da suke ta yi. Lafiyayyun bedrooms ne masu komai da komai da hutu yake buqata ko beddings din da decos din are all classy dan haka ba bata lokaci sukai wanka suka fita sallah. Suna dawowa anan palon Fatma da Amina suka kawo abincinsu suka jera musu a dining da duk abin buqata. Jannah kuwa anan dakin Fatma ta kawo mata abinci ta tirsasa taci daqyar ta Sha maganin kanta dake tsananin ciwo tai sallah. A inda tayi wanka anan wahalallen bacci ya dauketa se yamma ta farka da sauri ta nufi toilet tayo wanka ta fito daure da sabbin towels da Amina ta kawo daga store ta jere a dakin Umman Harma da dakinsu sbd Umarni da sabuwar doka da odar da Sayd ya bawa duka maaikatan gidan akan Zaadens Musamman Ummah da Jannah Wadda a yanzu babu abinda ya hada suna bare matsayinta da kowa a gidan. Hijab ta saka dogo har qasa ta tayarda sallah a natse jikinta a sanyaye. Tana idarwa ta miqe tana zare hijab din jikinta tana tinanin inda zata Samu kayan sakawa sbd kayansu gabaki daya sun kone. Kofar dakin aka bude kai tsaye cikin nutsuwa da kamewa. Juyowa tayi da sauri tana nufar hijabinta taji an rufe dakin ahankali cikin nutsuwa da sanyi. Qamshinsa ne ya shiga hancinta me sanyi ta juyo da sauri tana rufe jikinta da hijabin data dauka tana kallansa da idanuwanta a sanyaye. Fuskansa datai fresh ta kalla idanuwansa sunyi fada sosai a wuni guda kana kallansa kasan Yana cikin samun nutsuwar shekaru daya rasa tin yarinta ta ganin mahaifiyarsa da kuma qunci da ciwon abinda Uwarsa tai masa tareda damuwar dake neman sake bullo masa tsakaninsa da Zaadens daya yankewa Kansa fuskantarsu da duk abinda sukeji zai nuna musu uwa dai tasa ce. Zuba mata idanuwansa yayi bayan ya kalli mahaifiyarsa yaga har lokacin bata farka ba, Kallanta yakeyi cikeda so da kauna Harma da tsananin buqata sbd a yanzu da mahaifiyarsa take a hannunsa ko da auren Dzad akanta ko babu shidai burinsa da nutsuwarsa cikakkiyace zai iya fuskantar komai a yanzu hankali kwance. Jannah ganin irin kallan dayake mata ya sakata jin jikinta yayi sanyi sbd tausayinsa da tinanin kamar baya cikin walwala.. Magana ta bude baki zatai ya rungumeta kai tsaye Yana sauke numfashi da ajiyan zuciya lokaci daya tareda jin dukkanin damuwa da kuncinsa na yayewa samun mata biyu da sune rayuwarsa a guri daya. Duk duniya a yanzu kam yanajin babu abinda zai bata ransa ya quntata masa sbd baqin cikinsa ya qare sedai gwagwarmayar dawo dasu a hannunsa. Ajiyan zuciya ta sauke tana jin farin ciki na mamaye zuciyarta jin Yana jero ajiyan zuciya a jikinta yana sake qanqameta ya bude baki ahankali cikin nutsuwa da sanyin murya yace "A zuciyanki nine nayi sanadin mim.... Saurin dago fuskansa daga jikinta tayi tana Dora hannunta bakinsa ta hanasa qarasawa tana kallan cikin idanuwansa ta girgiza masa kai ahankali batareda tace masa komaiba. Zuba mata ido yayi kafin ya bude baki ahankali yace "Thank you Jan,Bansan yaya rayuwata zatayi ba a tsakanina da familynki Amma ki San abu daya da bazai taba sauyawaba shine ina sonki fiyeda rayuwana Jannah Zad, Bazan taba iya rabuwa dake ba kome familynki zasu yi,.I can't live without you Jannah Zad" Sama da dago ahankali tareda kai fuskanta gap da tasa tai kiss din gefen fuskansa ahankali tareda bude baki tace "I hate you AZIZ LIMBA" Wani kyakkyawan murmushin da ita kadai ke ganinsa fuskansa ne ya subuce masa ya sake Yana kallan fuskanta da dukkanin idanuwansa ya kama fuskanta ya hade da tasa Yace "Thank you baby" Murmushi tayi tana kokarin janyewa ya sake dawo da ita jikinsa Yana saka hannuwansa cikin hijabinta Yana shigar da ita jikinsa yakai bakinsa ya ya zaro harshensa ahankali ya lashi lips dinta Yana sake Shafa wuyanta zuwa kirjinta da towel yake daure. Jin Yana kokarin kunce towel dinta tayi saurin saka hannunta akan nasa tana dafesa tareda girgiza masa kai ahankali tana nuna masa kofa. Hakan datai ya sakasa sake sakin wani kyakkyawan murmushin Yana matseta jikinsa yace "U are mine kinsan da hakan? Girgiza kai tayi cikin tsokana tana boye murmushinta.. Sake matseta yayi cikin jikinsa Yana kunce towel din jikinta ba tareda ta ankara ba ya shige cikin hijabin Yana hade bakinsa da nata cikin hijabin tareda yin baya ahankali ya jingina da kofa ya saka hannunsa daya ta baya ya sakawa kofar key Yana dauketa daga qasa ya zageye qugunsa da qafafunta ya samu cikakkiyar daman samun bakinta da kirjinta yanda yakeso. A cikin hijab din tafara kokarin dakatar dashi sbd jin yanda numfashinsa ke fita cikin nutsuwan samun yanda yakeso da kuma shiga duniyar jin dadinsa. Ita kanta jin takeyi tana neman rasa kanta sbd yanda yake shafarta Yana lasar fatarta tareda kirjinta da harshensa me dumi dayake tada tsikar jikinta. Fuskansa ta kamo ta dakatar dashi tana kallansa ahankali cikin sanyi da mutuwar jiki ta bude baki tace "AZIZ.... Bakinta ya tsurawa idanuwansa da suka sauya da laushi ya sake kai bakinsa ya bata light kiss Yana cewa "Jannah zad bazaki taba zama ta kowaba har abada sai AZIZ LIMBA shi kadai... Ratsata kalmarsa tayi ta kama fuskansa da hannuwanta biyu ta kai bakinta zatai kissing hancinsa ya kama lips dinta ya tsotsesu ahankali Yana sauketa qasa tareda daukan towel dinta ya tayata daurawa ta cikin hijabin daidai Nan akai knocking kofar dakin. Fitowa tayi hijabin tana kallan kofar da sauri gabanta na faduwa. Bai kalli kofarba Hankalinsa kwance ya nufi mahaifiyarsa zuciyarsa na sake samun nutsuwa da ganinta ya zauna gefen gadon Yana gyara Mata rufa ahankali ya sake jin zuciyarsa fes. Jannah ce ta isa kofar tana daidaita kanta gabanta na tsananin faduwa da bugawa ta bude kofar. Dad ne da Ammar dan haka ta janye gefe ahankali tana basu hanyar shigowa. Kallan AZIZ Ammar yayi cikeda mamakin ganinsa a dakin kafin ya maida kallansa ga Jannah Wadda gabaki daya ta kasa dagowa. Dad ma Jannah din ya kalla baice komaiba ganin AZIZ din yaga Umman ma bata farfado ba ya juya ya fice. Bin bayansu tayi kamar munafuka ta wuce dakinsu gurin Fatma sbd shirun da suka mata tasan zafi da magana ne a cikinsu. Dad damuwarsa ninkuwa tayi sosai sbd yaga alamar AZIZ zai iya samun nasarar Jannah a Karo na biyu dan haka gwara suyi gaggawar daukan matakin hakan. Da daddare ma baby wanda yaje main dining room na gidan cin abinci daga Falaq sai fiddausi sai Nicky kuma wadda takejin ma gabaki daya batada lafiya a dan jin take kaman jininta yayi qasa dan haka ta sauko cikeda tsoro taci abinci sosai jikinta har rawa yakeyi su Falaq na binta da kallon mamaki. Dad kuwa bayan sun gama cin abincin da babu wanda yaci da dadin Rai kallan Jannah yayi kai tsaye babu walwala ko sauki a fuskansa yace Bazaki kwana a gurin Fatima ba ki kwana a daki tareda fatma kuma zuwa gobe idan Umman bata farfado ba keda fatma zaku wuce kauye kafin muzo daga baya. Dagowa tayi da sauri sedai ta kasa kallansa tayi shiru tareda gyada Kai ahankali. Maheer da Ammar da sukafi matsuwa goben tayi ta bar gidan kallanta sukai Maheer yace ku kwanta da wuri sbd tafiyar safe zakuyi. Miqewa tayi ta wuce daki jikinta na tsananta sanyi dakuma fargaban yanda AZIZ zaiji zancen da yanda zai iya reacting. Har karfe 11 batai bacci ba tana zaune shiru ga Fatma tayi bacci. Miqewa tayi ta shiga wankan data kasa jiki a sanyaye tana fitowa ta batada kayan sakawa dan haka ta fito sanyeda hijab zataje dakin Maheer ta aro ko shirt dinsa ta saka sbd bazata iya kwana da towel ba. Tana fitowa kuwa Maheer din zai wuce dakinsa zai bar palon cikin sanyi ta kirasa. Juyowa yayi ya kalleta Yana cewa "Jan keda zakuyi tafiyan safe shine bakiyi bacci ba" Sunkuyar da kai tayi idanuwanta na cikowa da hawaye son fada masa abinda yake zuciyarta amma ta kasa sbd tasan sabuwar fitina ce zata kullu. Cikin zafi da fushi yace "Idanma akwai wani abu a ranki Jannah akan AZIZ LIMBA kiyi gaggawar ciresa sbd har abada bazamu sake hada zuria da shi ba, Babu kalman JANNAH ZAD da AZIZ LIMBA har abada gwara kiyi gaggawar sakawa ranki hakan sbd wannan Karan munfi son mu danne wuyanki da kanmu damu bari hakan ta sake faruwa shashasha kawai" Wucewa yayi cikin fushi yabar gurin batareda Yama tsaya jin bayanintaba yabarta tana hawaye masu tsananin zafi. Juyawa tayi tana kokarin barin palon taji an kama hannunta ahankali cikin sanyi tareda juyowa da ita. AZIZ ne da kansa kuma duka abinda Maheer din ya fada a kunnensa dan haka baice komaiba ya saka hannunsa Yana share mata hawaye a natse ba damuwan komai a fuska ko ransa sbd abinda ya Sani ayau shine Jannah Zad saita hada jini da AZIZ LIMBA idan akwai wanda hakan zai kashe saiya shirya mutuwa. Daukanta yayi a natse yabar palon da ita yana girgiza mata Kai alaman ta dena kuka. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 42 07019691719 Gidan tsit yake babu kowa sbd kowa y riga ya shige da masu ciwon Rai da masu damuwa da masu kuka da masu baqin ciki duka kowa ya shige idanma basuyi bacci ba to kowa na can na jinyar abinda yake zuciyarsa. Samansa ya wuce da ita suna Isa bai direta koina sai bedroom dinsa Yana kallanta har lokacin hawayenta sun kasa tsayuwa sbd harda faduwan gaba kawai takeji. Numfashi ya sauke ahankali tareda zaunar da ita a sofa zauna kusa da ita Yana kama hannunta cikeda nutsuwa da kulawa ya bude baki hankalinsa kwance yace "Kinci dinner? Dagowa tayi ta kallesa tana sake zama abar tausayi ta bude baki tace "Banajin yunwa shiyasa banci ba" Hannunsa daya ya saka ya shafi fuskanta Yana kasa dauke hannunsa daga fuskan Yana jin kaman sonta zai illatasa sbd yawansa a zuciyarsa yayi yawan da zuciyar kaman bazata iya dauka ba, Baisan wane irin so ne yakewa yarinyarba Wanda yake jin kaman son yaqi isarsa ya kasa kwatantasa.. Wayarsa ya juya gefensa ya dauka a natse ya saka Kiran Sayd. Dauka Sayd din yayi cikin girmamawa sbd baiyi bacci ba dan yanzu ne ya dawo daga dauko nurse din da zata kwana da Ummah ya kuma kaita har dakin Umman dan haka Yana dauka kai tsaye AZIZ din cikin kamewa yace "4&4 na buqatan something light to eat da fruits may b" Kashe wayar yayi tareda juyowa ya kalleta itama shi ta juyo ahankali ta kalla jin koyaushe Yana ambatarta da 4&4 Wanda a yanzu take tabbatarda da gaske date din da aka daura aurensa da ita ne. Miqewa yayi sbd baiyi shafai da wutri ba ya nufi gurin sallansa daman jallabiya ce a jikinsa fita yayi sake dubo Ummansa ya samu Maheer na qayyadewa matarsa raayinsu na iska da zasu mamakin rayuwa indai suna alfahari da raba Jannah da AZIZ LIMBA. Tayar da sallar yayi a natse ya fara. Zuba masa idanuwa tayi tareda tallafe fuskanta tana jin itama tata zuciyan na kasa daukan tsananin son datake masa sbd ita nata son tana jinsa ne daga ranar farkon data fara Dora idanuwanta akansa, Tana son AZIZ LIMBA da dukkanin jini da ruwan dayake yawo a jikinta, Batasan irin son dayake mata ba Amma dai ita tasan bazata iya rayuwar da babu sa a cikinta ba, Tana sonsa a baya,tana sonsa a yanzu kuma tana sake cigaba da sonsa koda zai dena sonsa bazata iya qinsa a zuciyarta ba sbd a cikin tsokar dake bugawa a kirjinta asalin sonsa yake da sonsa tsokar kirjinta ta rayu dashi aka halicceta. Cikowa idanuwanta sukai da hawaye datake kasa tarewa na sonsa harma batasan ya sallame sallan ba sai jin hannunsa tayi cikin nata ya kamata ya miqar tareda janta har inda yake sallan ya kalli cikin idanuwanta Yana ganin yanda sonsa ke dawainiya da ita ya saka hannu ahankali ya Shafa fuskanta Yace "Nayi Miki alkawarin AZIZ LIMBA na Jannah Zad ne har abada, AZIZ LIMBA baida amfanin komai a gurin kowace macen da ba Jannah Zad ba" Hannunta ya Dora akan kirjinsa Yana kallanta yace "Abinda nake ji Jannah bana fatar kiji irinsa sbd nawa yayi yawan da zai Miki illa idan kika jisa" Sunkuyar da kai tayi tana kasa kallansa, Tambayarta yayi tayi shafai and wutr dinta? Girgiza kai tayi har lokacin bata dago ba ta kallesa. "Zakiyi?? Ya tambayeta Gyada Kai tayi tana cewa tanada alwala. Gyada Kai yayi tareda juyawa ya dauko mata wata farar shirt dinsa ya kawo mata ta saka ta cikin dogon hijabinta batareda ta cire ba. Rigar ta sauka har cinyoyinta kadan dan haka towel din jikinta ta ajiye ta fada sallar sbd hijabinta ya kai har qasa sosai harya zuba. Sallar tayi a natse cikin koyarwan addini kafin tana gamawa ta miqe kenan wayarsa tayi haske alaman kira. Wayar ta dauka a natse tareda nufar makeken balcony dinsa dayake da girman gaske harda lafiyayyan swimming pool. Tsaye yake Yana shakar fresh air dayake ratsasa ta Kai masa wayar. Sayd ne dan hk ya dauka a natse batareda yayi magana ba. Shima Sayd kai tsaye ana dauka yace "Ga abincin 4&4 a kofa" Kashe wayar AZIZ din yayi Yana jefa wayar kan couch ya kama hannunta suka fito. Kai tsaye palon suka nufa yana isa ya bude kofar kai tsaye. Fiddausi ce dauke da tray babba a natse ta gaidasa tana shigowa. Kai tsaye table ta nufa ta ajiye ta juya ta fice zuciyarta fal farin cikin ganin Jannah a dakin. Tana fita ya rufe kofar Yana kama hannun Jannah din suka zauna, Meat balls ne da salad warm milk da zuma a cikinta sai kuma fruits din da aka yanko mata masu sanyi da tsafta. Akan qafafunsa ya zaunar da ita bayan ya zare mata hijab yana daukan plate din meat balls din da fork ya fara bata a baki tana karba a natse tana ci tana kallansa ta bude baki tace "Thank you" Murmushi me kyau daya qarawa fuskansa wani irin kyau da kwarjini ya sake yana cigaba da bata a natse da tsananin kulawa. Glass cup din warm milk din ta dauka da hannunta ahankali takai bakinta Tasha ahankali sosai kafin ta ajiye tana ce masa ta koshi. Ajiye plate din hannunsa yayi Yana zero tissue ya goge mata bakinta. Fruits din ta dauko da hannunta tana nuna masa da ido idanuwanta akansa. Girgiza mata Kai yayi alaman no baya ci, Girgiza kai tayi itama alaman no bata yadda ba sai yaci. Sake girgiza kai yayi yana murmushi me tsananin kyau Yana kallanta. Bude baki tayi tana dariya ahankali tace "You sure?? Gyada Kai yayi Yana cigaba da murmushi.. Pineapple ta dauka ahankali takai bakinta ta saka tana kallansa tai mata wani irin taunawa ahankali Wadda gabaki daya ruwan pineapple din suka gangaro daga bakinta suna kokarin sauka jikinta... Wani mayen kallo ya yi mata Yana kai bakinsa kai tsaye yana karbe ruwan suna sauka cikin bakinsa ya lumshe idanuwansa Yana budesa akan nata idanuwan datake kallansa tana dariya me kyau. Tin daga qasan bakinta ya fidda harshensa me dumi da qamshin fresh lemonMint ya bugo mata daga cikinsa ya fara lashewa Yana matsota jikinsa ya manne kirjinsa da Nata Yana lumshe idanuwa ahankali. A bakinta ya isa ya bude idanuwansa ya kalli bakin kafin ya zira harshensa a cikin bakin cikin sanyi da nutsuwa Yana karban pineapple din daga bakinta Yana dawowa da ita nasa bakin ya hadiyeta batareda ya tauna ba sbd ta riga ta fara tauna masa ita. Kokarin zame bakinta takeyi tana dariya ya hanata ta hanyar girgiza mata Kai Yana lumshe ido ya zagayeta dakyau da hannuwansa Yana juyota dakyau suna facing juna bayan ya zagaye bayansa da kafafunta. Idanuwansa ya gangara dasu ahankali kan rigar jikinta data kwanta a kirjinta sbd sanyin daya saukar mata ya tsayar da idanuwansa akan tsinin kirjinta da babu bra a jikinta kuma rigar is transparent batama Sanin ba. Ganin inda yake kalla ya sakata jin wata matsananciyar kunya da faduwan gaba ta daga hannuwanta ahankali zata rufe kirjinta ya riqe hannuwan Yana kallan fuskanta da kunyarta ta bayyana sosai tana kasa kallansa. Bakinsa yakai cikin wuyanta yayi kissing ahankali Yana saka hannuwansa masu sanyi a cikin rigarta ya shafi shafaffen cikinta taja wani irin wahalallen numfashi mara sauti tana qanqame hannunsa daya. Cibiyarta ya Shafa Yana sake saka kansa cikin wuyanta gashin jikinsa na tashi ahankali. Sama yayi da hannunsa cikin wani irin yanayi me sanyi da nutsuwa ya shafi kirjinta Yana sauke numfashi me karfi a wuyanta daya saka jikinta daukan dumi take tana neman yin baya ya tarota Yana baya da wuyanta ya sako Kansa cikin rigarta daga qasa Yana rikitata da wasu mahaukatan kisses da tsotsa a ciki yana sauke mata numfashi masu zafi akan duk inda harshensa ko bakinsa ya sauka. Rawa jikinta ya fara tana qanqame hannuwansa daga zagaye da ita tana neman rasa numfashinta sbd yanda yake sarke mata tana jin wasu irin shock tako ina. Ta wuyan rigar ya fito da kansa Yana sake kama gashinta yayi baya da wuyanta cikin yanayi na nisa dayake sake samun Kansa ya saka kansa wuyanta zuwa kirjinta Yana abinda yake zare notikan Kansa daya bayan daya. Rawan da jikinta yakeyi jikinta na sake daukan dumi zuwa zafi ya sakasa dago kansa Yana bude jajayen idanuwansa fes akanta baya ko ita gani sosai sbd nauyin da idanuwansa sukai.. Fuskanta ya kamo da hannuwansa biyu ya kama bakinta da nasa ahankali Yana hade bakinsu harshensa na isa cikin bakinta ya zuqo bakinta da dukkanin imaninsa ya hadiye yawun da sukabi maqoshinsa suna Isa cikinsa suka qarasa balle duk wata hakuri da nutsuwarsa yaji kawai yana loosing control na komai bayan na yamutsa jikinta ya cakuda ta.. Hannuwansa biyu ya saka bayanta batareda ya saki bakinsa da nata ba ya yaga rigar da suke cikinta Yana wurgi da ita gefe ya dauketa sama a jikinsa yana sake tsotsan bakinta da wani irin zafi Yana nufar bedroom da ita. A gaban Ctable ya fara sauketa Yana Fizge rigar jikinsa yayi wurgi da ita Yana rankwafowa ya saka bakinsa s cikinta ya sauke lips dinsa akan Mararta Wanda bata dan lokacin Da tai baya ba tana rasa gabaki daya kanta ya tarota Yana Shafa cinyoyinta da hannuwansu masu sanyi Yana Dora bakinsa a zallan fatar kirjinta Yana mata abinda ya sakata fasa kuka me sauti tana riqe kansa dan karfi jikinta na tsananta rawa. Yanda yake shafa cibiyarta zuwa samanta ya sakata bude baki da wani irin kuka zata amabaci sunansa Amma sautin ya kasa fita sbd numfashinta daya dauke cak jin Yana rabata da iya qaramin abinda ya rage a jikinta ya dagosa a hannunsa yakai hancinsa yayi masa wata irin fitinanniyar shaqa Yana lumshe ido gabaki daya notikan da suka rage masa suna fizgewa ya jefar dashi Yana daukanta gabaki daya ya isa lafiyayyan gadonsa da ita ya kwantar Yana bin cinyoyinta da wani mayen kallo kafin ya miqa hannunsa yayi wurgi da bedside lamb da haskenta ne ya haske dakin ya rage saura daya wadda haskenta baida wani yawa ko kadan. Dagota yayi jikinta na tsananta rawa tana kasa motsawa bare kwatar kanta ya sake sake bakinsa a nata cikin zafi Yana mata tsotsan datake tabbatarda ayau babu sauran abinda ya rage mata.... Irin yanda yake bata wani fitinannen kissing Yana sake baya da wuyanta da kafafunsa ya bude kafafunta gabaki dayansu Yana samun damar Kansa a tsakiyar kafafunta. Abinda bata taba sanin masifa da balai bane taji Yana ratsata cikin wani karfin da tasan ba AZIZ LIMBA dinta bane. #MAMUH #JAZIZ LOVE #ZAADENS #LIMBAS #2 BBS #NICKY 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 43 07019691719 Bata iya tsayawa jin inda azabar zata tsayaba sbd gabaki daya ta fice hayyacinta tama zare gabaki daya jikinta wata irin fizga ya fara tana fasa kuka me karfin gasken da dakin ta dauka gabaki daya sbd tinda Mimi ta haifeta bata taba jin azaba me ratsata irin wannan ba Musamman daya fara bata karfinsa na namiji lafiyayyen da bai taba sanin mace ba a rayuwarsa shima ga wani irin abinda yakeji Wanda bai taba jinsa ba ko a yanayi na haukansa bai taba jin motsin gaske a cikin kwakwalwa da barqonsa ba sai ayau, Zarewa kansa yayi gabaki daya hakama tinani da hankalinsa gabaki daya gushewa sukeyi Yana rasa kansa tsananin sonta da abinda yake samu da ji a tattare da ita a matsayinta na macen data fara saninsa ya Santa suka kunto juyewan kansa gabaki daya ya ringa nuna mata karfin gaske da Yana buga Kansa da wani irin karfin gaske da hannu daya sbd jin kaman ana bikin mahaukatan Aljanu a cikinsa... Kuka takeyi sosai na fitan rai da neman sauki da sassauci Amma babu sauki ko sassauci tako ina sbd tako ina tamkar ba AZIZ LIMBA bane. A daidai lokacinda yake sake rasa kansa wani hayaqi yaji tamkar Yana fita kunnuwansa da suka dauke jin komai na duniya dip sai wani mahaukacin numfashinsa dayake sauka a kunnenta hawaye na bin gefen idanuwanta bata iya motsawa...Wani irin abin da yake kokarin rabasa da ransa yaji ya taso masa tin daga tsakiyar bayansa zuwa mararsa daya sakasa daga hannu ya sakarwa glass door din balcony dinsa dayake har gurin jikin gadonsa a daidai kuma inda suke wani mahaukacin dukan daya saka glass din wata irin qara me karfin gaske da gabaki daya gidan ya dauka Yana watsewa waje. Ya saki wani irin kuka me hade da ihu Yana mata wata irin qanqamar data kusan rabata biyu ta qarasa macewa a jikinsa numfashinta na sarkewa. Dukkanin Wanda yake gidan sautin qarar fashewan kofar ya samesa wasu a cikin bacci wainda basu iya bacci ba kuma a kunnuwansu Amma babu wnda ya fito sbd a yanzu kowa ya fara koyan saurarawa da kyau tukuna. Ammar ne daya kasa bacci a cikin Daren zaune yake Daram kirjinsa na masa wani irin matsanancin ciwon da yakejin ayau tsananin kewan mahaifiyarsa da Mimi, Ciwon dayake ji a kirjinsa ciwo ne dayake jin numfashinsa na toshewa idanuwansa sukai jajir ya kasa rintsawa ko kadan. Garba daya kasa bacci sbd halinda Ammar din yake a ciki a bayyane yake sbd yanda idanuwansa sukai jajir. Tashi yayi jin qarar ya nufi kofa ya fito Ammar din na bin bayansa da kallo idanuwansa na cikowa da wasu zafafan hawaye masu dacin gaske suka gangaro daga idanuwansa yanajin a Karo na farko kewan tasa mahaifiyar yasa Yana jin inama ya bita a yanzu ya huta da radadin dayake ji yana nauyaya kirjinsa... Kuka ne Mai karfin gaske da wani irin sauti me ban tsoro suka taho masa ya cusa kansa cikin kafafunsa jikinsa na wata irin sanyi Yana yi Yana qanqame jikinsa dumin jikin Uwarsa data barsa a duniyar da baida asalin ubansa daya yafesa bai taba nemansa ko buqtaan son ganinsa ba tana cike kirjinsa da ciwo me tsananin gaske. Jin Yana neman rasa numfashinsa ya miqe yana hada hanya ya fito Shima yana fita harabar gidan gabaki daya batareda duba da Daren daya tsala ba. Garba ne ya isa da sauri gurinsa yana tarosa jikinsa sbd yanda Ammar din ya zube akan gwiwansa yana dafe kirjinsa. ******Tsawon mintina ya dauka a jikinta qanqame da ita kafin ya fara kakkarwan sanyin dayaji Yana ratsa har cikin qashinsa. Bude idanuwansa da suka bude dakyar yayi ya zubawa fuskanta datai jajir har lokacin hawaye ne ke gangarowa gefen idanuwanta dake rufe sun kumbura sosai. Numfashinta dake fita ahankali ya Shaqa cikin hancinsa Yana lumshe ido karfin jikinsa na dan dawowa ahankali. Cigaba yayi da shaqar numfashinta da ba karfin komai a cikinsa har tsawon mintina shiru a jikin juna kafin ya saketa ya miqe zaune ahankali Yana ziro kafafunsa qasa. Bathroom ya nufa kafafunsa a sanyaye Shima jin yake baida karfi kwata kwata. Ruwan sanyi ya sakarwa Kansa Yana lumshe idanuwa Yana sauke numfashi masu sanyi da samun nutsuwa a jere. Ya dade a ciki kafin ya fito. Ko daya fito yunqurin Amai takeyi Amma batada karfi ko kadan na yunqurin dan haka da sauri ya iso ya tallafota jikinsa Yana kunna hasken dakin me yawa idanuwansa suka sauka akan inda take kwance yaga jini. Sarawa yaji kansa yayi da karfin gaske zuciyarsa na nauyi, Da sauri ya dauketa cak ya nufi toilet Yana isa ya kunna ruwan zafi a bathtub ya sakata sbd bazata iya tsayuwa a shower ba. Wani numfashi me karfi na azaba ta sake ruwan na ratsata ta qanqame hannunsa da dan karamin karfinta tana kasa bude idanuwanta. Fitowa yayi zuciyarsa gabaki daya tana daukan zafi da halin daya sakata dan haka wayarsa ya nufa ya dauka ya saka Kiran Sayd. Kiran farko Sayd ya dauka sbd ya farka tinda yaji qarar. "Ina buqatan Doctors kaman biyu xuwa uku yanzu nan" Tashi zaune Sayd yayi Yana sake kallan time kafin ya sauko gadonsa Yana cewa "Ok Maza ko mata? "Mata duka a yanzu nake buqatansu" Kashe wayar yayi yana komawa toilet din gurinta yana isa ya bai damu da yanda ruwan datake cikin suka sauya ba ya shiga ruwan ahankali Yana rungumota jikinsa Yana ambatar sunanta cikeda tsananin kulawa Amma bata iya amsawa. Ganin hakan da yanda take sake sakewa ya saka hankalinsa sake tashi ya fito yana sake daura towel ya dauki wayarsa ya kira Sayd Wanda tini ya fito tareda tada mota dace motar securities din gidan ta biyosa da wasu daga cikinsu. Daukan wayar yayi cikin matsuwa AZIZ din yace "Sayd am loosing my mind here me suke jira haryanxu ne?? Cikin sake qarawa motarsa gudu Sayd yace "Ina hanyar dauko sun sbd zuwansu zai dauki time Amma kafin su iso ko akwai taimakon da fiddausi zata iya bayarwa?" Da sauri AZIZ din yace yes. Sayd da sauri ya kira fiddausi wadda take bacci tana ganin Kiran ta tashi zaune tana daukan wayar cikin mamaki. Bai tsaya cewa komaiba cikin sauri yace "Fi kije Jannah na buqatanki yanzu" Kashe wayar yayi Yana sake bankawa motarsa wuta. Fiddausi take bacci ya saketa ta miqe tana saka hijab akan riga da wandon baccinta masu santsi da tsada ta nufi kofa ta fito dakin ta sauka qasa tana nufar palon da zai kaita saman AZIZ. Ko data isa harya bude kofar palon Yana zaune palon idanuwansa jajir. Kasa kallansa fiddausi tayi kaman yanda bai kalletaba yace tayi saurin taimaka mata. Ko data shiga ya sauya beddings duk da bai wani iya sakawa yanda ya kamata ba ya dai sauya hakama ya sakawa Jannah shirt mara nauyi. Toilet fiddausi ta shiga ta isa gurin Jannah din da sauri tana kallanta yanda koina jikinta da fuskanta yayi jajir bata iya ko zaunawa tana cikin ruwa kwance. Ruwa fiddausi ta sauya mata masu zafin gaske tana sake zaunar da ita cikinsu Jannah ta fasa kuka mara sauti amma duk da hakan ya shiga kunnensa dan haka ya dawo toilet din da taimakonsa yana riqe da hannuwanta cikin kulawa kaman zai zare ransa ya bata aka sake sauya mata ruwa yabi duk ya rufe ruwan da towels kusan Guda uku sbd kada ko cinyoyinta fiddausi ta gani. A haka ya fahimci ruwan zafin Jannan ke buqata dan haka ya sallami fiddausin ya dinga sauya mata ruwa kamar zararre Yana sakata har saida Sayd ya iso da likitoci mata biyu Wanda suka hawo har sama suka dubata da kyau yanda ya kamata babu buqtaan stitches kawai dai girman da yayi mata da karfin daya bata tareda gurzuwa datai ne ya saka ta goge sosai ta dan jin rauni Amma ba dinki. Magani da allura sukai mata take ta samu wani wahalallen bacci. A cikin duhun Daren ana gap da Kiran asuba Sayd ya sake maida doctors din fiddausi kuma taje itama a cikin Daren ta sake dafo madara me zafi da zuma ta sako a gurinda zai aje zafin ta kawo palon ta ajiye ta koma dakinta. Rufe Jannah din yayi a da abin rufa Yana rage mata ac ya miqe ya nufi toilet sai alokacin yayi wankan tsafta da tsarki da ruwan zafi sosai ya fito ya saka dogon wandan kayan bacci kawai da jallabiya yayi sallar asuba da akai yana idarwa yayi adduoinsa na godia ga Allah daya basa mutane biyu dayafi so akan tasa rayuwar wato mahaifiyarsa da Jannah da ayau ta zama cikakkiyar macensa. Yana gamawa zare jallabiyarsa yayi ya hau gadon ya shige jikinta ya kwanta Yana shakar kamshin dayake fita a jikinta na rigarsa dake jikinta daya hadu da qamshin jikinta. Baccin ne ya daukesa a jikinta Shima sedai bai dade sosai Yana baccin ba dumin numfashinta dake sauka a kirjinsa yana tada tsikar jikinsa tareda laushin jikinta da fatarsu dake ta sake mannuwa da juna babu kayan kirji ya saka hankalinsa gabaki daya ya tashi yaji Yana shiga wani dumin jiki da sabuwar buqatarta me karfi da zafi. Bude idanuwansa yayi Yana zuba mata tana bacci cikin nutsuwa da rashin karfi, Lips dinta ya zubawa idanuwa Yana kallan yanda sukai ja ya hadiyi wasu yawu masu dumi Yana saka fuskansa wuyanta Yana sauke mata numfashinsa me dumi daya sake dumama jikinta cikin bacci ta motsa ahankali tana dan sake shigewa jikinsa numfashinta ya sake sauka da dan karfi akan fatar tsakiyar kirjinsa take ya zagoyota da hannuwansa Yana mannata sosai da jikinsa Yana Shafa wuyanta zuwa kirjinta ahankali kafin ya gangara zuwa cikinta da Mararta Yana kasa riqe Kansa sbd jin kaman ya hadiyeta gabaki dayanta. Yanda yake shafarta ne ya sakata bude idanuwanta jajir ahankali cikin sanyi da rashin kuzari ko karfi ko kadan ta kallesa da idanuwanta da sukai wani irin laushi.... Cikin wata irin kasala da zarewan da yaji notikan hakuri da control dinsa na yi ya bude baki da kyar ya iya cewa "Da kin Sani baki bude idanuwanki akaina ba sbd your eyes sun....kasa qarasawa ma yayi Ya Dora bakinsa kan lips dinta da suka bushe jajir Yana tsotsansu ahankali Yana sake shigewa jikinta Yana zare rigar jikinta kai tsaye. #MAMUH #LIMZAD #BEST LOVE #ROMANCE #NICKY #GARBA 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 44 07019691719 Rawa jikinta ya dauka cikin rashin karfi ta fara girgiza kai tana ambatar sunanta can qasan maqoshinta daqyar sedai kwata kwata ba alamar zata samu ya saurara sbd hakuri kawai yake bata Yana cigaba da dumama jikinta da zafafan romance kafin ya rabata da komai yana shiga tsakiyanta tareda bude kafufunta a natse ya fara fama mata raunikan da batama San yaushe zata warkesu ba. Azabar data sake sha ce ta saka ta jin tsoro na kamata ta ringa kuka mara sauti ahankali jikinta na tsananta zafi sosai tana rungume a jikinsa Yana jera mata kalman sorry da I love you a kunnenta cikin sanyi da tsananin tausayinta. Yana jin gamsuwa iya gamsuwa a tattare dashi, Madaran da fiddausi ta kawo mata yaje ya dauko mata ya kawo mata ya bata Tasha daqyar jikinta zazzabi sosai. Dr ya sake kira tace ba komai bane idan ta samu isashen bacci da hutu tareda abinci me kyau zata warware Amma ya daga mata kafa. Kashe wayar yayi ya kira fiddausi kai tsaye yace ta hadawa Jannah breakfast dinta daban a kawo mata. Sake taimaka mata yayi ta shiga ruwa sosai tayi wanka ta fito da taimakonsa tayi sallah kafin ya kwantar da ita ya shige toilet Shima. Yana shigewa ta sauko gadon tana dafa bango sbd jiri tana tafiya ahankali ta dauki hijabinta ta saka ta fice bata gani sosai. Da bin bango da durqusawa take saukowa stairs jikinta na rawa sosai sbd karfin da zazzabinta yake qarawa. Bata hadu da kowa ba sai Fatma Wadda take gyare palon da sauri ta kalleta tana jefarta mopper ta iso gurinta ta kamata zatai magana take ta fahimci meya samu Jannah din da tashin hankalin gaske ta kalleta tana qasa da muryan tace "Su Dad kaman sun tashi suna palo fa?" Duk da halin da Jannah ke ciki gabanta mummunan faduwa yayi ta qanqame Fatma hannuwanta n rawa ta kasa magana. Kamata Fatma tayi itama tsoron cikeda cikinta jikinta har rawa yakeyi sbd tsoron kada wanda ya fahimci wani abu. Cikin saa koda suka isa palon babu kowa dan haka da sauri Fatma ta Isa da ita daki ta kwantar da sauri tareda rifeta da bargo tana rage ac sbd yanda jikin Jannah din ke rawar ciwo sosai. Tana kwantawa babu jimawa baccin azaba ya dauketa me karfi. Sai a lokacin fatma ta sake ajiyan zuciya me karfi har lokacin tsoronta bai sauka ba sbd balain dazai iya biyowa baya idan su Dad suka San akwai auren AZIZ da Jannah din bare kuma ace suna cikin gidan suna bacci AZIZ LIMBA ya maida Jannah macensa da suke jin gwara ta samu ciki da Ammar ba aure dadai wani abu ya shiga tsakaninta da AZIZ LIMBA. To yanzu ko ita data Sani mummunan hukunci zata karba a hannun su Dad bare kila jannar, Ita yanzu gabaki daya jin tayi tana son tafiya kauyen su bar nan din sbd gudun bacin rana. AZIZ na fitowa bai ganta ba kai tsaye yasan abinda yasa ta koma cikin karfin hali dan haka bazai tirsasa ta Musamman yanzu da batada Lfy dan haka yana gama shiryawa sake Kiran likita yayi yace zuwa 10 na safe su sake zuwa dubata. Fiddausi ma 10 din nayi takai abinci dakinsu Jannah din lafiyayyu ta jere. Angama musu komai na shirin tafiya akace Fatma ta kira Jannah din sai alokacin fatma da zuciyarta ke tsinkewa ta sanar dasu Jannah ba lafiya sosai sosai ko bacci basuyi ba Daren gabaki daya. Cikin mamaki da tashin hankali suka dunguma zuwa dakin. A yanda suka ganta gabaki daya tayi fayau idanuwanta a kumbure alaman kuka da azabar ciwo ya saka jikinsu sanyi tareda shiga damuwa. Ammar ne dayake likita ya dubata yaji ba ciwon zuciyarta bane dan haka bai tinani ko nazarin Komaiba saiga likita taxo tareda fiddausi da Falaq wadda duk ta daga hankalinta jin Jannah na rashin lafiya sosai. Ganin fiddausi da Falaq ne suka kawo likita ya saka basu damu ba sbd sunsan Falaq ko zasu kasheta saita je gurin Jannah din dan haka suka fice. Dr kadai ce ta shiga ta dubata ta bawa fatma sabbin magani da yanda Jannah din zata kula da kanta ta fice. Fatma boye maganin tayi sbd Ammar zai iya Sanin na menene idan ya gani kila. Mai gidan bai sauko ba sai karfe 11 na rana kuma kuma kai tsaye gurin Jannah din ya fara zuwa ya dubata har lokacin bacci takeyi dan haka kai tsaye ya sake wucewa gurin Ummah Wadda yana shiga dakin ya taddata Zaune Daram akan gadon datake idanuwanta jajir alaman kuka me tsananin gaske tasha. Mutuwar tsaye yayi daga bakin kofar Yana kallanta jikinsa na mutuwa gabaki daya idanuwansa kafe akanta suna sauyawa. Dagowa tayi itama ta kafesa da idanuwanta jajir a kyaftawa hannuwanta na rawa ahankali tana kasa bude baki tayi magana. Dad dasu Maheer ne suka iso dakin ganinsa tsaye bakin kofar dakin ya sakasu isowa da sauri cikin tsinkewan zuciya. Ganinta zaune ya saka dukkaninsu tsayawa cak kaman AZIZ LIMBA zuciyarsu na harbawa da matsanancin tashin hankalin wa zata tina ko ambata a cikin su ko AZIZ LIMBA. Mama ma a daidai lokacin ta iso sbd tin ranar d abin ya faru bata sake saka AZIZ a idanuwanta ba hakama batasan yaya Fatiman ba ta tashi kuma waye ta tina a tsakanin AZIZ ko Zaadens. Itama tsayawa tayi cak a kofar dukkaninsu kallanta sukeyi kowa zuciyarsa na tsinkewa. Sayd dake bayan AZIZ Shima zufa ne ya tsinke masa Yana fatan baqin ciki da quncin uban gidansa ya qare daga yau har abada idan har mahaifiyarsa ta Tina sa. Ummah tsurawa kowannensu idanuwanta tayi babu Wanda tinnainsa ko memorynsa ya fita daga kanta ko daya idanuwanta suka sake cikowa da hawaye masu zafin gaske suna saukowa kan fuskanta ta bude baki ahankali da muryan da babu wnada ya Santa da ita sbd sanyi da nutsuwanta tareda wani irin kewan da har abada bazata cike daga zuciyarta ba Musamman yanzu da babu Ummitah tace "ABDULAZIZZZ" Cikin wani irin sauti me sanyin daya saka kafafunsa sarewa Yana zubewa qasa a bakin kofar wani irin kuka me karfin gaske Yana kubuce masa ya kai goshinsa qasa Yana sujjada cikin kukan daya tada tsikar jikin Sayd dasu Fatma dake palo duka a tsaye suna sauraron komai. Yana dagowa daga sujjadan ya isa gurinta da wani irin karfin gaske ya fixgota jikinsa ya rungume da tsananin karfi Yana wata irin tsima zuciyarsa na neman fashewa da farin cikin duniya gabaki dayanta. Baya mama tafara yi kafafunta na kakkarwa idanuwanta na cikowa da hawayen baqin cikin duniya gabaki daya tana jin rabin jikinta na neman shenyewa sbd riqewan dayake. Zaadens ma kusan mutuwar tsayen sukai idanuwansu duka akan Umman wadda take qanqame jikin danta idanuwanta kafe akan Dzad da Shima nasa ke kafe akanta. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 45 Sayd ma baisan lokacinda ya zube qasa yayi sujjada ba Yana jin wani nauyi na sauka daga kirjinsa sbd ciwon dake danne da rayuwar AZIZ na rashin mahaifiyarsa na shekaru shima jinsa yakeyi sbd yafi kowa Sanin irin hali da quncin da zuciyarsa ke lullube cikinsa, Falaq ma da sauri ta qaraso tana rungume daddyn nata ta baya tana tayasa murna sbd ita farin cikinta akan daddynta y samu abinda yakeso ne tinda ba Sani datai Daddynta nada wata asalin uwar ba bayan Mama se yanzu da abubuwa suka bayyana. Cikin wani irin farin cikin da bai taba shiga ba a rayuwarsa tin rasuwar mahaifinsa Yana qanqani ya dago Yana kallan fuskan Umman ya kama hannuwanta duka biyun yayi kissing nasu ya rungumesu a kirjinsa Yana rufe idanuwansa kirjinsa kaman zai fashe da farin ciki. Falaq dake bayansa ya janyo ya rungumeta yana jin itama kaman zai maidata ciki ya dagota yana kallan Umman ya Dora hannun Falaq akan nata ya hada ya riqe a cikin hannunsa ya bude baki yace "Ummah ga wata Fatimanki, Little Ummitanki ce, Jinin Ummitah c..... Kasa qarasawa yayi sbd wani irin sanyi da jikinsa yayi Yana kallan yanda hawaye ke gangarowa daga idanuwan Umman ta zubawa Falaq ido Yana kallan kamanninta da bata Sani ba na Ummitah sbd tin daga ranar data haihu ta tasa hankalinta hakama ko data rabu da yayanta suna Yara Ummitah na qanqanuwa sosai. Falaq zubawa Umman ido tayi itama tana kallan matar data haifi mahaifiyarta sbd daman can Mama a matsayin mahaifiyar daddynta take kallanta mantawa takeyi Sam da itace uwar tata mahaifiyar sai a yanzu ne take jin ta hadu da mahaifiyar data haifi mahaifiyarta. Ahankali Umman ta sake dago idanuwanta ta sauke akansu Dad dake tsaye jiki a tsananin mace Musamman Ammar daya iso yana ganin halinda ake ciki idanuwansa da suke jajir a kumbure suka ciko da wasu irin hawaye masu tsananin zafin gaske sbd a Karo na uku ya sake rasa Uwa dayake tsananin buqata a rayuwarsa dan mummunan rayuwarsa dake cikin tsananin duhu hasken uwa ne kadai yake buqata ya yaye masa shi, A rayuwarsa Yana tsananin so da kaunar uwa a tattaredashi wadda tin yana qarami Allah ya karbe masa wannan rahamar ta samun Uwa. Ya rasa mahaifiyarsa,ya rasa Mimi a yanzu daya hango hasken samun wata uwar Ashe baida rabon fita duhun rayuwarsa. AZIZ ne ya kasa juyawa ya kalli su Zaadens din da dukkaninsu kansu yayi qasa suna kasa kallan Umman da kuma jin tsananin nauyi da kunyar kallan datake musu sbd ta tabbata ita dasu kauna ta yanke sbd sune makasan 'yarta bata tabama taba samun damar saninta a matsayin Yarta ba sbd ta haifeta ta rasa hankalin ganeta hakama ta rabu da ita batareda hankali ba ayau data samu hankalinta babu Ummitah a duniya sedai zuciyarta dake bugawa a duniyar. Ammar a Karo na farko a rayuwarsa ya samu Kansa cikin matsanancin kunya me girman gaske ta wani dan Adam, A Karan farko yaji wani irin dana Sanin abinda yayi me tsananin gaske, A Karan farko yaji ya tsani kansa da tinaninsa da iliminsa na likitanci tareda tsanar daular daya taso a cikinta Wadda ta sakasa bacewa a cikin batan da yayi, A Karan farko dayaji Soyayyar Jannah na sanyi a zuciyarsa sbd itace sanadin batansa da gurbacewan zuciyarsa ya zama makashin Matar da ayau yakewa tsananin so na uwa kuma yake tsananin buqata, Ciwo da quncin dayake hangowa a idanuwan Umman na rashin Ummitah tana kallansa ya saka dukkanin duniyar fita Kansa dan kuwa se yanzu ya gane kaddarar da suke ciki a yanzu ta haqqin Rai ce da rayukan da suka dauka da hannuwansu, Babu ran da suka dauka wanda jininda bai bata hannuwansu ba wanda quncin da ahalinsu suke ciki kila bazai wanke ba har abada. Wasu hawaye masu tsananin zafi da quncin zuciya ne ya ciko idanuwansa dukkanin jikinsa da jininsa suna wani mummunan sanyi. Dukkaninsu idanuwansu jajir sukai suna jin zuciyarsu na fidda radadin samun kansu a matsayin hannun Riga da Umma Fatima sbd idan har da gaske suna sonta da kaunarta zasu barta da Wanda hankalinta ya zabar mata wato danta sedai kuma babu maganar sakin aurenta ga Dad har abada sbd abu ne da bazai taba iyawa sedai idan yabar duniy. Daga kafa Ammar yayi idanuwansa na lumshewa hannuwansa na wani irin fara rawa ahankali Kansa na daukan yanayinsa gadan gadan sbd wannan Karan shi Kansa baya fatan ya warke daga haukarsa idan ta tashi yana fatan ya dawwama cikinta har mutuwarsa sbd ya huta daga quncin dayake ciki. Juyawa yayi Yana barin gurin... "AMMAR" shine kalman daya fito daga bakin ummah cikin wata irin sanyi da nutsuwa tareda tsananin kaunar data sakawa zuciyarta bayan tayi yaqi da zuciyarta akan korar duk wani ciwo da baqin cikin daya gabata Wanda yake mummunan kaddara da dukkaninsu. Dukkaninsu idanuwansu dagowa sukai suna sauka akan Umman wadda idanuwanta suke jajir wani azababben ciwo takeji a kirjinta datake dannewa sbd tanason karban kaddarar Allah da hannu bibbiyu akan dukkanin abinda ya tsaro musu na hadesu guri daya duk da muguwar kaddarar daya kamata ta tarwatsasu har abada Amma Allah bai rabasu ba. AZIZ dago idanuwansa yayi ahankali ya sauke akan Umman cikeda mamaki da wani irin sanyi Yana kallanta kafin ya gangara da idanuwansa ya tsayar akan hannunta daya data zare daga nasa tabar dayan cikin nasa ta miqawa Ammar data ambata Wanda ya tsaya cak tareda kasa juyowa sai data sake ambatar sunansa ahankali muryanta na rawa cikin karfin hali. Juyowa yayi ahankali idanuwansa na sauka akan hannun data miqo masa cikeda kulawa da kauna irin ta Uwa.... Kasa motsawa yayi ya durqushe a gurin tareda fasa wani irin kuka me tsananin tsima zuciya jikinsa na rawa Yana fidda kukan dayake maqale a zuciyarsa na shekara da shekaru sbd mahaifiyarsa data haifesa a ranar da zata barsa duniya haka ta ambace ta miqa masa hannun dabai kama ba kenan dan kafin ya iso ranta ya fice hannunta ya sake. Kuka yakeyi sosai Yana jin tsanar rayuwarsa gabaki daya sbd bazai iya dagowa ya kalli Ummah ba Wadda take miqa masa hannu a matsayin 'da. Irin kukan dayake ne ya saka gabaki daya gidan yin tsit gashin jikin Zaadens gabaki daya Yana miqewa sbd kuka ne da Ammar bai taba yi ba, Kukane yakeyi na tsananin kadaicin dayake jin rayuwarsa a ciki ba uwa ba uba ba madafa ba jannar daya qwallafawa rayuwarsa harya zama mugun Abu akanta. Ahankali Ummah da hannunta yayi sanyi ta sake hannunta Wanda Maheer yayi saurin isowa ya tallafe idanuwansa jajir ya bude bakinsa dake rawa ya ambaci sunan Ammar Wanda yake wata irin jijjiga jikinsa na rawa Yana kuka. AZIZ da yayi mutuwar xaune kasa dauke idanuwansa yayi daga kan mahaifiyarsa dake amsar Wanda ya bude kirjin yarta ya rabata da rayuwar a matsayin 'da da hannunta... Wani irin ja idanuwansa sukai tsananin kaunar mahaifiyarsa na yagalgala zuciyarsa data kasa yafe komai Amma ita batareda ma tasan waye Ammar Zad ba take amsarsa, Baisan ciwo da tsananin radadin da zataji ba idan ta san waye Ammar din, Yaya zata karbesa? Yaya zuciyarta zata iya daukan hakan? Zai iya kallanta ya fada mata? Zai iya bari ta dandani quncin da har abada bazai wanke daga zuciyarta ba, Tsakiyar idanuwanta ya kalla ya hango kauna da shakuwa datakewa Ammar din Wanda take kalla idanuwanta na sake ja da hawaye a cikinsu take yaji wani irin nauyi akansa kaman Yana sauka sbd ranar farko daya hadu da mahaifiyarsa Yana karban tarbiyan da ya kasa samu ko bawa kansa akan rama sharri da alkhairi. Juyawa yayi ya kalli Zaadens din dukkaninsu idanuwansa jajir kafin ya dawo da kallansa kan Umman Yana tattara maganar Kisan Ummitah da dukkanin Wanda yake cikinta ya rufeta a ransa har abada sbd bazai taba dandanawa mahaifiyarsa baqin ciki da quncin daya rayu a cikinsa ba, Bazai iya dandana mata radadin da Zaadens suka dandana masa, Bazai dandana mata radadi akan mutanen datakewa kallan ahalinta na biyu ba sbd irin kulawa da kaunar da suka nuna mata duk da baisan tayaya suka hadu ba hakama tayaya suka kula da ita Amma dai yasan sun kula sun kaunaceta a lokacinda batada kowa batada hankali bakuma tareda sunsan ita wacece ba. Miqewa yayi ahankali tsaye Yana juyawa ummansa ta kama hannunsa tareda hanasa tafiya tana kallan Ammar har lokacin. Da rarrafe kaman almajirin dayake tsananin hali Ammar ya iso har gaban Umman yana kasa miqa hannu ya kama na Umman ya kasa dagowa ya kalleta ya daga kai ya kalli AZIZ LIMBA Wanda ya idanuwansa sukai jajir sedai babu kiyayya ko daya a cikinsu sbd ayau ya zabi nutsuwar zuciyan mahaifiyarsa akan komai, Daga yau a gurinsa maganar Kisan Ummitah ta tafi har abada a bakinsa insha Allah sbd dukansu masu laifi ne me tsananin girma a gareta, Idan su sun raba Ummitah da duniya dan raya 'yarsu shi kuma ya kamu da tsananin son wadda aka kashe Yar uwarsa dan rayata da har yake jin zai iya sake bata tasa rayuwar dan ta rayu dan haka shima lefinsa me girma ne a gurin Umman. Kallansa Ammar yakeyi da dukkaninsu suna jiran ya sanarwa Umma sune suka rabata da Ummitah, Sune suka kashe Ummitah, Sune suka raba Ummitah da duniya dan raya tasu Yar dake raye a yanzu Amma ya kasa juyowa ya kallesu bare Umman sbd dukkaninsu sun kasa kallanta. Dagowa Ammar yayi ya bude baki cikin mummunan yanayin quncin dayake cin rayuwarsa Yana neman sassauci da sautin daya saka kowa sake kasa motsi yace "Ni me laifin da babu yafiya ne a gareki da bazan taba zama 'dan ki ba sbd na riga na zama makashin daya rabaki abinda kikafi so a duniya, Ni makashin Ummitah ne da har abada bazan taba goge hakan ba a tarihinki da nawa ba, Yau itace rana mafi baqin cikin danai Dana Sanin gani, Ummah bazan taba zamowa 'da a gurinki ba, Nayiwa kaina mummunan tabon da zai bini hr abada, Ciwo da radadin rashin uwa n Sani bansan ciwo da radadin rasa 'da ba sai a yanzu danake ganinki a cikin ciwon rashin 'yar da nine na rabata da..... Kasa qarasawa yayi Yana wani irin kukan da yake fitowa daga kirjinsa Yana dafe kirjinsa. Duk yanda Umman taso riqe kanta kasawa tayi sbd dalla dalla Ammar ya fara bayyana mata girman laifinsa Danasani da quncinsa me tsanani a bayyane take ta fasa wani irin kuka me tsananin tsima zuciya tana qanqame AZIZ LIMBA da Shima sai ayanzu yake jin yanda Ummitansa ta rabu da ranta idanuwansa sukai jajir Yana qanqame mahaifiyarsa dake kuka kaman ranta zai fita jikinta na mutuwa. Dzad da kafafunsa suka kasa daukansa durkushewa qasa yayi ahankali Yana zamewa zaune bakin kofar dakin cikin tsananin kunyar Kansa da tarbiyan daya Dora zuriarsa akai na tsananin son zuciya da tsananin son kai idan ba kansu ba basusan kowa ba hakama balain da masifa idan ya wuce kansu basu damu yahau kan kowaba. #MAMUH #LIMZAD 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 46 Basuda kunya da baqin cikin tareda magirmamiyar Dana Sani akan abinda zuriarsu ta aikata sai gurin ubangiji da suketa neman yafiya a gurinsa sai ayau da suka samu kansu a cikinta akan Ummah Wadda Allah ya dasa kaunarta me girma da tsafta a zuciyarsu gabaki daya sbd ta shigo rayuwarsu a daidai lokacinda basuda kowa,kowa gudunsu yakeyi yana tir dasu, A lokacin da suke cikin tsananin buqatar uwa a cikinsu hakama ta kaunace su tamkar jininta duk da batada cikakkiyar hankali kaunar datai musu me tsafta da girma ce dan haka ita din itace ta zama mutum ta farko da suka saukewa kansu qasa cikeda kunya da sarewa ga dukkanin hukuncin da zata dauka akansu zasu karba. Maheer ma qasa ya zube a gaban Umman dake kuka sosai har lokacin tana sake qanqame 'danta. Falaq da duk hankalinta ya tashi da ganin wannan masifun da jin asalin yanda mahaifiyarta ta rasu jikinta rawa ya dauka na tsananin tsoro da rikicewa. Sayd ne ya iso gurinta da sauri Yana rungumeta jikinsa Yana qanqameta sbd a Karan farko da suma shida ita suka samu Kansu da tsananin kadaicin da junansu kawai suke dashi. Fiddausi ma kuka takeyi sosai daga palo hakama fatma sbd duk me Imani yaji yanda Ummitah ta rasu daga bakin Wanda sukai aikin sai ya shiga sabon tashin hankali da kuka. Saida Umma takai idanuwanta basa gani kafin ta dago ta kalli Ammar dasu Dad da kuka sukeyi da idanuwansu me karfi da tsananin baqin ciki ta share hawayen da suka gangaro mata ahankali ta daga hannunta dake rawa sosai ta dafa Ammar wanda ayau jin yake mutuwa yake tsananin so sbd ya huta kawai. Dagowa yayi ta sake miqa masa hannu Wanda yayi saurin kamawa hannuwansa da dukkanin jikinsa na rawa yanason magana Yama kasa ya kifa Kansa a kafafunta Yana fasa sabon kukan samun sassaucin da bai taba tsammani ba daga rayuwarsa. AZIZ ta kama da hannunta daya ta bude bakinta cikin muryanta data shaqe sbd kuka tace "Dukkanin abinda sukai tsakaninsu ne da ubangijinsu na yafe sbd halaccin kaunar dake tsakanina dasu Wadda ta ginu batareda hankali na ba suma ta ginar musu batareda Sanin ni wacece ba sukai sbd Allah da bawa rayuwata kariya" Wani nauyi me girman gaske dayake danne da kirjin AZIZ ne yaji Yana saukar masa ya zubawa Umman ido Yana ayyanawa a ransa duk duniya babu uwa mahaifiya kaman tasa. Numfashi ya sauke me sanyi ahankali tareda lumshe idanuwansa ya bude Yana juyawa ya kalli Falaq wadda take a rude ya miqa mata hannunsa ta kama da sauri ya juya ya fice da ita Yana rungumota jikinsa sbd ya sake samun nutsuwan zuciya data ruhi dayake fatan daga yanzu rayuwarsa ta koma daidai kaman kowa. Sayd ne yabi bayansa shima jiki a mace fiddausi ma miqewa tayi tabi bayansu suka bar bangaren gabaki daya. Mama da ta koma dakinta ta zube qasa tana wani irin kukan da baida magani jin tayi gabaki daya ta tsani rayuwar da duk wanda yake cikinta, Jin takeyi inama zata iya dawo da baya ta goge dukkanin wani tarihin dayake tsakani Zaadens da AZIZ me kyau da mara kyau sbd su koma rayuwarsu wadda daga ita sai AZIZ dasu Sayd inda take uwa kuma mahaifiyarsa ita kadai,..inda ita kadai duniya ta Sani a mahaifiyarsa Wadda ta haifesa wadda take iko dashi Wadda bai hada da komaiba hakama maganarta batada ta biyu a gurinsa, Shin yanzu menene matsayin datake dashi a rayuwarsa da duniyarsa? Waye duniya zata kira da sunan mahaifiyarsa ita ko Fatima? Menene matsayin da zata taka a rayuwarsa da familyn LIMBAs gabaki daya? Dafe kirjinta tayi sbd tsananin suyar dayake mata tana jin kaman ta cinnawa kanta da gidan wuta gabaki daya su mutu lokaci daya kowa ya rasa kowa ya huta. Zaadens aka bari da Umma Wadda ta kasa dagowa ta kalli Dad kaman yanda shima ya kasa dagowa ya kalleta tsananin sonta,tausayi da kunyarta yake. Fatma gurin Jannah dake baccin azaba da gajiya har lokacin ta koma ta zauna tana zubawa Jannah ido sbd tinanin zuciyar dake bugawa a zuciyarta ba tata bace zuciyar dashe ce. Shiru gidan yayi bayan kowa ya koma dakinsa dan samun dawowa nutsuwa da hankalinsa. Abincin rana da aka kammala Amina da madam Sisi ne suka jera a dining kuma suka taho Nan palon su Zaadens ma aka jere nasu a dining aka sake gyara koina aka kunna AC dasu kamshi me nutsuwa gidan ya sake daukan shiru da nutsuwa. Babu wanda ya fito cin abinci sai kusan 3 na rana tukuna suka fito daya bayan daya banda Jannah data kasa fitowa sbd Sabon gashin da Fatma tayi mata bata iya tafiya daidai tsoro takeji na familynta zasu iya ganewa. A daki Fatma ta kawo mata abincinta fiddausi ma taxo ta kawo mata lafiyayyan pepper turkey da warm milk taci Tasha madaran sosai ta Sha magani. Kaya ne kaya Guda da Sayd ya taho da motar wani designer boutique aka kawo kayan sakawarsu da suka kone aka jere mata a wardrobe hakama a dakunan mazan suma duk wata suturar buqata da abin amfani angama jere musu shi duk da sun gama yanke shawarar tafiya idan komai ya dan sake lafawa sbd bazasu cigaba da zama a gidan ba ba dalilin zamansu ko daya gwara su tafi. Doguwar riga mara nauyi har qasa sedai qaramin hannu ne da ita na vest me shegiyar tsada amma zaka dauka abar banza ce ta saka da taimakon Fatma bayan ta gama cin abinci ta miqe cikin rashin kuzari ta zira slippers din Versace din da Fiddausi ta ajiye mata gabanta ta nufi kofa da mayafin original jersey akanta data rife jikinta dashi ta nufi dakin Ummah fiddausi na tareda ita. Suna kama hanyar dakin fiddausi tace "Anmaida Ummah sama tana can" Kallan fiddausi da idanuwanta masu nauyi tayi da har lokacin basu koma daidai ba tace "Umman?? Yes muje can din" Palon daze kaisu saman suka nufa suka hau ahankali cikin sanyi dan bata iya motsawa sosai da karfi. Suna isa palon saman babu kowa duka suna dakinsu. Dakin fiddausi da baida babancin komai Dana Falaq da Nicky Nan aka dawo da Umman bayan an sauya beddings sababbi masu laushi da tsada komai na fiddausi ta kwashe daga dakin ta koma dakin Falaq. Suna isa fiddausi tayi knocking tareda bude kofar da sallama ta bawa Jannah guri ta wuce ahankali tana kafe idonta akan Umman dake kan sallaya ta idar da sallah tana addua idanuwanta a kumbure sosai itama alamar kukan data Sha. Ahankali Jannah ta bude baki tace "Ummah" Juyowa Umman tayi tana kallan Jannan ta sauke numfashi me sanyi da ajiyar zuciya tana kokarin sake murmushin karfin halin daya kasa fita ta bude mata hannunta tana cewa "UmmiJan" Mantawa tayi da halinda take ciki ta isa da saurin gaske ta rungume Umman cikin tsananin farin ciki tana cewa "Ummahna" Farin cikin datake ciki kasa boyuwa yayi ta sake rungumeta tana murnanta afili. Cikin nutsuwa da kulawa Umman ta dagota tana kallan fuskanta tace "Bakida lafiya ne? Meya sameki? Shigowan AZIZ dakin qamshin na gauraye iskan dakin gabaki daya a natse sanyeda black blue Christian Dior wears da suka fiddo haskensa da kwanciyar hankalinsa sosai ya saka Umman dagowa ta kallesa cikeda kauna me sanyi tana jin babu kowane irin qunci da baqin ciki bare riqewa a zuciyarta sbd Allah ya raya mata AZIZ tagansa da idanuwanta ta hadu da abinta batareda tabar duniya ba, Daman shi ta Sani shi ta Shaqu dashi,shine Danta kuma ubanta da guardian dinta a baya dan haka tana godewa Allah daya raya mata shi harya zama haka batareda qunci da tsanani sun rabata dashiba hr abada. Jannah datasan shine sbd qamshinsa bata dago ba hakama bata juya ba Sedai numfashin data sauke ahankali jikinta na mutuwa sbd jin idanuwansa akanta. Ummah dawo da kallanta kan Jannah din tayi tana sake cewa "Meya same ki ne? Menene ya dameki? Zaunawa yayi ahankali Yana kallan Jannah din ya bude baki zai bawa Umma amsa Jannah tayi saurin bude baki tace "Ummah zazzabi ne kawai Se ciwon baya kila sbd yawon danake ta yi ne jiyan" Zuba mata ido Umma tayi ganin ta kasa dagowa ta kalleta. Maida kallanta tayi kan AZIZ Wanda idanuwansa suke akan Jannah din yana mata kallo a natse sbd ta sauya duniyarsa gabaki daya. "To kinsha magani kuwa? Gyada Kai Jannah tayi tana dan kwantawa jikin Umman ahankali kafin ta dago ta kallesa da idanuwanta da suke a laushi har lokacin batada wani kuzari. Kallan datai masa ya sakasa jin gashin jikinsa ya tashi ya zuba mata mayun idanuwansa yace "Nan da awa daya Dr zata sake zuwa ta dubaki" Bata basa amsaba ta fara magana da Umma ahankali tana fada mata ita batason ganin likitan. Lallabata Umman tayi ta amince kafin ta miqe ta fice daga dakin dan basu guri suyi maganar dataga alaman zasuyi. Tana fita suka fara magana me zurfi ta tsakanin uwa da da a natse sbd jin yanda kowannensu yayi rayuwa bayan rabuwa da juna. Bai fito dakin Ummansa ba sai magrib Yana fitowa ya wuce masallaci tareda Sayd Wanda acan suka hade gabaki dayansu mazan gidan. Tsakaninsa da Zaadens babu Wanda ya cewa kowa komai sbd babu Wanda yasan abinda zai fara cewa Amma dai sunsan suna kan burinsu da alkawarinsu na aurawa Ammar Jannah koda kuwa kowa ya aje makaman yaqinsa to wannan dai shi alkawarine da bazaa daga ba kuma ma da gaggawa yanzu sukeson yin hakan. Da daddare Jannah ta daure ta fito cikin familynta suka ci abinci tare kowa yana kokarin bata kulawa sbd suma a yanzu sun samu jin wani nauyi me azaba ya sauka daga kirjinsu dan haka sun samu kwanciyar hankali tinda Umma bata gujesu ba bata kuma mance dasu ba kaman yanda bata manta ita din Matar Dzad ce ba da Aurensa akanta sedai ta sanar masa duk abinda Danta ya yanke akan aurenta shi zatabi dan hakane ma ya maidata sama dauketa daga bangarensu. Suna gama cin abinci magani aka sake bawa Jannah Tasha suka dan zauna fira sama sama itama ta daure ta zauna har kusan after 9 kafin ta miqe ta koma daki Fatma na bayanta tana dan waskewa da hana a gane tafiyan Jannah din daya sauya. Suna isa daki ta tube ta nufi toilet daqyar ta sake iya shiga ruwan zafi da kanta ta hawayen azaba tagama tayi wanka ta fito jikinta a tsananin sanyaye. Zaunawa take kokarin yi fiddausi ta shigo dakin ta sanar da ita dr taxo zata sake dubata. Faduwa gabanta yayi sbd tsoron kada wani a cikinsu Maheer yaji tinda ba amfanin zuwan likita da dare dubata. Rigar bacci Fatma ta dauko mata me dan kauri mara tsayi ta bata ta saka ta sako dogon hijab tana cewa suje can batason dr din ta shigo Nan. Daqyar ta isa dakinsu fiddausi acan Dr din ta dubata falaq bata dakin tana gurin Ummah dataje sake dubowa. Suna fitowa daga dakin Nicky ta fito daga dakinta idanuwanta da suka fada sosai cikin kwana biyu akan Jannah din tana kallanta zuciyarta na jin kaman ta kamota ta rataye a bene ta mutu, Jannah da bata lura da ita ba gaba daya tana kokarin sauka aka bude dakin Ummah AZIZ ya fito. Fiddausi juyawa tayi Dr kuma daman ta sauka, Idanuwansa akan Jannah din Yana kallanta ya nufota Yana isowa ya kama hannunta ahankali yakai bakinsa yayi kissing ahankali Yana saka hannu goshinta ya taba yaji Yana cewa "Kina jin sauki?? Ko a sauya wasu doctors din? Ya kikeji yanzu? Akwai sauran zazzabi da ciwon haryanxu ne?? Girgiza kai tayi tana dagowa ta kallesa a narke. Hancinta yakai bakinsa ahankali yaji kissing Yana daukanta cak dan sauka da ita sbd bazata iyaba ya Sani. Suna barin gurin Nicky ta silale qasa a inda take tana dora hannu akai ta kurma ihun daya rikita gabaki daya gidan kowa ya fara fitowa hankali tashe ita kuma take wani irin Amai yazo mata bayan ihun. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 47 Sake yunquro mata amai me karfi yayi ta miqe da sauri kafafunta na rawa ta nufi dakinta tana isa toilet ko qarasa isa inda zatai aman bataiba ya kufce mata ta zube gurin a qasa tana fesawa da karfin gaske jikintsa na rawa. Firdausi da falaq ne suka fito cikin tsoron ihunta kafin Ummah itama sbd fargaban idan ba wani abin ya samu wani ba, Madam sisi ma dake palon qasa tana wani aikin da gudu tayo saman tana rawar jikin jin ihun uwar dakinta. AZIZ daya haye nasa saman da jannah a jikinsa ko jin ihun sosai beyiba bare ko yaji a yanzu daya saba da haukar kowa a gidan baya daga hankalinsa. Madam sisi ce tabi Nicky dakin da sauri tana nufar toilet ta shiga jin irin yunqurin amai datake me karfi da nishi. Kamata tayi cikin kulawa ta nufi ruwa da ita ta kunna mata tana wanke jikinta da fuskarta kafin ta daga idanuwanta da sukai jajir ta a wahalce tace "Kiban towel kawai nayi wanka" Da sauri sisi ta dauko mata ta bata tana juyawa ta fice. Wanka tayi da ruwan dumi sossi sbd yanda taji zazzaɓi na rufeta sosai ga kuma ciwon rai da baqin cikin dayake lullube da ita. Tana fitowa kaya masu kauri ta saka tana hayewa gado sbd zazzaɓi. Firdausi da falaq dake bayanta lafe ne suka shigo dan dubata jin sisi tace ba lafiya ga mama me kulawa da ita babu wanda ya sake ganinta ta kuma dakatar da kowa shiga dakinta dan kuwa ko Ummah har yanzu basu haɗu sun fuskanci juna ba. Tsabar baqin ciki da ciwo ko motsawa Nicky din bataiba bare tanka gaisuwansu haka suka gaji suka fice. Amina Madam sisi ta aiko ta gyara toilet din ta wankesa tas ta qara gyara dakin ta kunna qamshi ta kashe mata wuta ta fice tana jan kofar dakin sbd baccin wuya na take daya dauke Nicky din. Kowa dakinsa ya sake komawa fatma data kasa zaune ta kasa tsaye sbd tsoro da fargaban azo neman jannah da bata nan fitowa tayi tana kokarin waskewa cikin su Maheer ana dan fira sama sama. Dad ne daya kalli fatma yace "Ina jannah? Ko har tayi bacci ne? Murmushin karfin hali fatma tayi tana kallan kofar dakinsu tace "Tana gurin Ummah amma yanzu ma nake cewa Bara naje na Kirita mu shige" Numfashi me dumi ya sauke yana dan shiga nazari kafin yace "Eh dare yayi kije ki kirata taxo ta kwanta tunda ba lafiya ne da itaba bai kamata tana kaiwa irin wannan lokacin can cikin gidan ba ki fada mata ta kiyaye daga yau." Gyada Kai Fatma tayi tana cewa "Insha Allah" Barin gurin tayi nufi daki ta saka qaramar hijab akan doguwar rigar jikinta ta nufi hnyar da zata kaita can bangaren. Tana fita Ammar da yayi shiru baice komaiba ajiyan zuciya ya sauke sbd zuciyarsa dake jin kaman ya rasa Jannah ko a wannan Karan sbd gabaki daya Soyayyar datake masa bata auratayyar dasuke fatan hadawa bane, Soyayyar datai masa a baya kafin zuwan LIMBA rayuwarsu ko a idanuwanta da kuma yanda take muamalantarsa daban take da komai na Jannah din yanzu, Yana tsananin son Jannah Wanda ya Sani itace jarabawarsa ta biyu Amma a yanzu Yana jin tamkar Soyayyar ta zama tamkar qunci a rayuwarsa da kodai ya hakura kokuma yayi gaggawar mallakanta ya samu cikar buri na biyu bayan na samun Uwar da rayuwarsa ke buqata. Maheer ma baice komaiba sbd tinda tafiya zasuyi kuma suna tafiya zaa daura auren bama buqatan maimaita zance. Fatma na isa dakin Ummah Jannah bata can dan haka ta wuce dakin su suma harsun kwanta bata Nan. Kasa komawa tayi ta sauko ta zauna palon qasan su Falaq din tareda zaunawa ta rafka tagumi tana adduar Allah ya kawo ko Sayd ne ta dan sanar dashi Wadda aka aikota nema. ****Yana isa Sama da ita tin a palonsa ta Zame daga jikinsa tana sauka kan kafafunta ta dan dago batareda ta kalli idanuwansa ba ta bude baki a cikin sanyi tace "Ba tsayawa zanyi ba su Dad zasu nemeni" Hannunta ya kama Yana kallan bakinta da yayi maganar, dumi jikinta yake dashi sosai sbd yanayin lafiyarta Dan haka dumin dayaji a tafin hannunta ya sakasa kai hannunsa a wuyanta ya Masa wata shafa yana gangarawa ahankali har bayan wuyanta dumin na ratsa tafin hannunsa zuwa jikinsa daya karban dumin a cikin sanyi yanajin kaman nutsuwarsa na ninkuwa. Kashe mata jiki yake sake yi da dumama jikin da yanda yake shafa asalin fatar wuyanta zuwa bayanta Dan haka ahankali ta ta Dan yi baya kadan tana juya Masa baya ta bude baki zatai magana ya rungumeta ta baya ahankali yana bude bakinsa a kan fatar kunnenta cikin Wani irin sanyi da laushin sauti me nutsuwa yace "Abinda nakeji a xuciyana yanada yawan da kaman xuciyan ma can't take it Jannah zad" Bata iya cewa komaiba ta Dan fara zame jikinta. Kasa barinta yai ya sake rungumeta da hannuwansa ta bayan da Kyau yana Dan sake ajiyan zuciya me dumi a fatan gefen fuskanta kafin ya sake taba jikinta yana jin dumin jikin ya yace "Yaya jikin? Ya kike ji? Akwai inda yake da sauran damuwan ciwo ne? Kinajin fever,pain or anything daya danganci rashin jin daidai? Girgiza kai tayi tana bude baki tace "No kawai dai inason komawa na huta ne" Kasa sakinta yayi tsawon mintina yana shakar qamshinta da karban dumin jikinta cikin nasa a tsayen da suke rungume cikin jikinsa kafin ya sake ta yana kama hannunta yayi kissing ahankali kafin ya dauketa cak ya fito da ita tareda saukowa da ita har qasa ya nufi palonsu da ita tayi saurin zillewa ahankali ta sauka qasa tana dagowa ta Dan kallesa idanuwanta na Dan laushi ta murya mara karfi da hayaniya tace "Dad or Maheer koma Ammar zasu iya dukana suka ganni a Hakan, Just go back daga nan ya isa pls" Yanda tayi maganar fargabanta na bayana ya sakasa zubawa fuskanta ido yana mamakin tsoronta, Sbd itane yake da bayason sakawa tashin hankali da fadan family dinta ya saka yake biye mata yana mata yanda takeso tareda Bata time datace yayi alkwarin zai Bata harsai ta samu lokacinda ya kamata ta sanar dasu komai da kanta sbd idan ya fada da Kansa ko kawai sukaji daga sama ba qaramin tashin hankali zaayiba Dan bazasu yadda ba dauka zasuyi kawai ya fada ne Dan haka ne yake dannewa Dan yi mata yanda takeso din. Ganin yanda ya ko motsawa beyiba ya zuba mata ido ne ya sakata kama hannunsa ahankali ta juya dashi tana jansa kaman karamin yaro shikuma yana binta. Wani qaramin waiting area ne ya rabasu da palon can cikin dama Dan haka anan ta tsaya tareda sakin hannunsa ta kallesa idanuwanta na Dan yin kalan sanyi da laushi tace "Pls AZIZ LIMBA" Juyawa tayi zata wuce tabarsa a gurin ya riqo hannunta daya tareda dawowa da ita baya ta fado jikinsa ahankali ta baya ya juyo fuskanta cikin nutsuwa ya Kalli lips dinta ya hadiye wasu mayun yawun da tana Kallo suka wuce maqoshinsa ahankali sbd yanda Adams apple dinsa ya motsa ta moqoshin. Idanuwanta ta dago cikin slow ta Kalli fuskansa sedai baima bari tace komaiba ya Dora bakinsa akan lips din nata ya lashesu cikin sanyi da nutsuwa ya sake hadiye yawun daya lashi lips din kafin ya zira harshensa me dumi da kamshi ahankali cikin bakinta ya fara tsotsa a natse yana zagaye qugunta da hannuwansa cikin salon kulawa da mannota jikinsa yana lumshe fararen idanuwansa ahankali. Tsoro da fargaba ce ya fara shigarta sbd tina me zai iya faruwa idan ta bari yaci gaba da kuma tsoron inda suke tsayen Wani zai iya zuwa ya gansu. Zamewa taso yi ahankali sedai motsawanta ya basa daman manne kirjinsa da nata yana sake lumshe ido yana zuqan bakinta cikin wata irin salon nutsuwa Dan wata irin deep kiss yake Bata. Rawa kafafunta suka fara yi suna kasa daukanta ta sake a gurin ya qarasa tarota jikinsa gabaki daya yana dagata sama ya Dora kan console dake gurin yana bude kafafunta ya tsaya tsakiyarsu batareda ya sake bakinta ba har lokacin. Ta qasan rigarta ya sako hannunsa daya yana shafa tin daga kafarta ahankali cikin Wani irin salon daya sakata qanqame kansa tana sauke numfashi me karfi daya kufce mata Wanda ya saka nutsuwarsa sake sauka yabi cinyarta da shafa yana yin sama da hannun har zuwa sama cikinta Wanda yayiwa mararta shafar data sakata yin baya ya samu damar sake sama da hannunsa yana shafa saman lace bra din datake jikinta. Jin irin yanda komai yake Kara daukan zafi ya sakata Dan zamewa tana ciko idanuwanta da hawaye ta bude baki tace "AZIZ" yanda take ambatar sunansa a ko yaushe da Wani irin sanyi da nutsuwa yake sake kashesa amma sanin Batama warke ba kwata kwata ya sakasa rungumeta kawai ya kyaleta sukai mintina ahakan yana samun nutsuwarsa a jikinta kafin ya saukar da ita qasa ya gyara mata rigarta yana sake Rakata har kofar palon kafin ta shige shikuma ya juya. Tana isa tsakiyar palon Maheer na fitowa yana waya zai kawowa Dad wayar. Daga dad din har Maheer juyawa sukai suna kallan hanyar data shigo ahankali. Garba sake zaune tareda Dad miqewa yayi yana kallan hanyar Shima sbd tinanin AZIZ LIMBA ne zai shigo. Ganin yanda suke kallan bayanta ya saka gabanta Dan faduwa ta dakata tareda juyawa ahankali ta Kalli bayanta taga babu kowa. Dawo da kallanta tayi kansu tana kasa qarasowa daf dasu ta bude baki tace "Dad,Wani abu ya faru ne? Kallanta Dad din yayi kafin yayi magana Maheer yace "Qamshin AZIZ LIMBA ne yake biyowa bakiji bane ko me? Ammar daya iso daidai maganar Maheer din Jannah din ya juya yana kalla wadda zuciyarta ke bugawa ta bude baki a cikin nutsuwa tana kokarin riqe nutsuwarta tace "Banji ba kila kofan Dana bude ne na shigo" Ammar Wanda kai tsaye qamshin yake shigar Masa hanci daga jikinta kuma yake jiyosa zuba mata idanuwansa yayi gabaki daya yana kalla itama juyowa tayi ta kallesa a sanyaye ta sauke kanta tana nufar daki sbd kada qamshin yaci gaba da tashi a jikinta. #MAMUH KUYI HKR YAU ASIBITI NAJE TIN SAFE WLH ACAN WAYANA TA MUTU BA CHARGE. 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 48 Tana shiga daki rufo kofar tayi tareda jingina jikin kofar tana sauke ajiyan xuciya tareda rife ido tana jin jikinta na sanyi da damuwan yanda familynta zasuyi idan suka San AZIZ LIMBA haryanzu mijinta ne. Fatma da har ta kwanta jin shigowan Jannah din ya sakata bude idanuwanta tana tashi zaune sanye da riga da wandon bacci masu santsi ta Kalleta tana cewa "Su Dad sun ga shigowanki? Gyada kai Jannah tayi tana kasa magana sbd damuwan dataji duk ta rufeta akan familynta da Bata taba iya boyewa komaiba. Toilet ta wuce ta Dan yi abinda zatai ta fito tayi Shirin bacci itama kawai ta kwanta gefen Fatman tana Daukan remote ta Dan rage AC sbd zazzabin da har lokacin tana Dan jinsa a jikinta. Rife idanuwanta tayi tana adduan bacci idanuwanta a rife sbd baccin datake son ya dauketa tinani yabar kanta. Fatma ma komawa tayi ta kwanta tana shigewa lallausan bargo ta rife rabin jikinta tana rife idanuwanta itama. Washe gari da safe koda Fatma ta tashi an sake kawo sabbin masu aiki an kawo musu sbd kula da komai nasu Dan haka ko data fito sayd yace ta koma sun dena kowane irin aiki. Dawowa tayi ta sake komawa baccinta hankali kwance daman Jannah har lokacin Bata farka ba sbd Batama da cikakkiyar lafiyan cewa zatai Wani aiki. Kusan dukkaninsu babu Wanda ya tashi da wuri sbd anriga anyi replacing nasu da maikata sabbi tini Dan haka ko sun tashi babu abinda sukeyi. Karfe 10 Jannah ta farka Dan haka toilet ta nufa ta yi brush da toothpaste me tsadan gaske a cikin dukkanin siyayyar da akai mata da familynta. Wanka tayi ta fito daure da towel ta zauna gaban mirror ta Dan shafa mai kadan da body spray masu sanyi da tsada ta miqe ta saka kaya. Doguwar riga ta saka mara nauyi sosai purple daidai nan Amina ta kawo mata breakfast dinta dakin Wanda fiddausi ce ta bada umarnin abinda zaayi mata a breakfast din. Zaunawa tayi taci abincin kadan tana gamawa Dr ta iso dubata. Fiddausi ce taxo ta sanar mata da zuwan likitan Dan haka ta miqe suka fice can dakinsu fiddausin aka Dubata likitar ta tabbatarda ta samu sauki yanda ya kamata basai ta sake zuwa ba. Dr na tafiya ta fito tai dakin Ummah. Tana shiga Umman na zaune tayi Shiru ba komai ba kowa. Da kulawa ta isa gurinta tana Kwantawa jikinta cikeda kauna da shaquwa tace "Ummah ina kwana? Murmushi me sanyi da farin cikin ganinta umman tayi tana cewa "Lafiya kalau,Yaya jikin naki? Kinji sauki? Yaya su Ammar Shima dai ya warware ko? Nauyin tambayar taji daga bakin umman duk da bawai umman tasan komai bane Dan haka cikin Sanyi ta amsa tana dorawa da cewa "Ammar duka munyi kewanki ummah" Murmushi umman ta sake yi tana cewa "Kewa kuma bayan muna gida daya" Shigowan falaq ne tana isowa da sauri itama ta kwanta jikin Jannah tana cewa "Good morning my Jan" "Morning Falaq Aziz,kin tashi lfy? Amsawa Falaq tayi tana gaida ummah wadda tinda safe sun gaisa sakewa takeyi. Fira suka fara saiga fiddausi itama tayi joining suka debewa ummah kewa sosai wadda mama dake dakinta tana jiyo hayaniyar fiddausi da Falaq din suna ambatar umman. Ajiyan xuciya me zafi da karfi mama ta sake sakewa a karo na babu adadi tin shekaran jiya zuwa yau batareda lokaci yaja ba a cikin kwana hudu zuwa biyar abinda take ta yiwa fada da yaqi da tashin hankali ya faru ya tabbata, Batareda anje koinaba Abinda take tsananin tsanar ya faru ya faru, Bayyanar Fatima ga AZIZ ya take matsayi da sunanta na mahaifiyarsa, Ta rasa AZIZ din sbd ya samu mahaifiyarsa, Ta rasa dukkanin girmamawa da matsayinta a idanuwan duk Wanda yake gidan sbd anga mahaifiyarsa ta asali, Bayyanar Fatima ya saka kowa a gidan sanin ba itace asalin uwarsa ba, Kaman yanda kowa ya sani duniyama a qanqanin lokaci zatasan batada matsayin komai a gurinsa da rayuwarsa face uwar riqon kanwarsa data tayasa renan kanwarsa har rasuwarta, Shikenan ta rasa matsayinta, Girmanta, Nasabarta, Karfin ikonta da cikakkiyar damarta na matsayinta uwa mahaifiyar AZIZ AY LIMBA, dukkanin yaqinta yafadi a Banza, Batasan yaushe da kuma wane lokaci Allah ya saka mata tsananin kishin 'dan nata ba amma dai tasan tafara tsanar kowa ya rabesa ya Rabata da shine a lokacinda taga zai iya tsananin son Wani halittar bayan ummitah data rasu da Falaq sai ita, Ta tsani kowa ya shigo rayuwarsa ne bayan data ga irin zafin son dayakewa Jannah Wanda bai fada ba amma taga Hakan, Taga yanda zai iya bada ransa akan Jannah zad tinda har Ya iya karban zuciyar dan uwanta a lokacinda tasa yar take kokarin barin duniya ya zabi hakura ya rungumi gawar yarsa akan ya raba Dan uwan Jannah da zuciyarsa, Ya zabi Daukan kaddara bayan ga zuciyar Wanda suka dauka ta mahaifiyar Falaq din a Banza an Masa tayi amma ya qare da inganda rayuwarsa., Idan zai iya Hakan akan Jannah to tabbas zai iya fifitata akan kowa da komai ita kuma Bata renesu ta zama uwarsa Dan ya zama na wata mace. Hawayen baqin ciki me tsanani ne suka gangaro mata sbd ayau gashi tana gida daya da AZIZ din ya ajiyeta ya zabi mahaifiyarsa, Kukan tsananin baqin ciki ta sake tana jin zuciyarta na mata ciwo sbd akan AZIZ da Ummitah ne Bata taba baqin ciki ko kukan rashin haihuwa ba musamman ummitah datake mata kallan itace uwar data haifeta. Kuka takeyi sosai tana jin Wani irin zafi a zuciyarta Dan Kuwa tasan matiqar Fatima na nan AZIZ ya gama zama Dan ta Dan bazai taba zabarta yabar mahaifiyarsa ba. Knocking kofar dakinta akai ahankali tareda budewa ya sako kai a natse cikin kamewa da nutsuwa. Dagowa tayi ahankali tana goge hawayenta batareda barin ya gani ba duk da fuskanta ta gama nuna halinda take ciki. Zaunawa yayi inda ya saba zama idan yazo gaidata ya Dan dago ahankali cikin nutsuwa da girmamawa ya gaidata. Amsawa tayi da Dan sauri cikin sanyin ganinsa. Cikin girmamawa yanda ya saba batareda ya dawo da komai bayaba yace "Mama tafiya zanyi gobe inshallah ba buqatan komai ko? Numfashi ta sauke me sanyi tareda dago kai ta kallesa idanuwanta akan qin kallanta da yayi ta bude baki da murya me cikeda damuwa tace "AZIZ kana fushi dani ne? Dagowa yayi ya kalleta cikin girmamawa da nutsuwa ya bude baki yace "Mama ke uwata ce bazan taba fushi dake ba, Abinda kikai kuskure ne Wanda ya riga ya wuce ban ajiyesa a Raina ba sbd babu lefin da uwa zatai 'danta yayi fushi da ita matiqar yana neman rahama, Mama baki haifeni ba amma har abada ke uwata ce da kinada naki matsayin da kika taka na uwa da ko mahaifiyata data haifeni bazata taba taka wannan matsayinba na daban sbd itama nata matsayin daban yake da babu Wanda zai taba iya hawansa sbd itace ta haifen, Girmanki da matsayinki na uwar AZIZ LIMBA mama bazai taba sauyawaba har abada kaman yanda itama nata matsayin na wadda ta haifesa bazata taba sauyawaba, Kinada mahimmanci a rayuwata sbd zamtowanki uwa hakama ummah nada mahimmancin sbd zamanta mahaifiya, A gurina har gobe ke uwa ce mama da babu kamarta a rayuwar AZIZ LIMBA da Ummitah limba Dan haka mama ki wanke zuciyarki daga duk Wani tinanin da ba daidai bane akan 'danki sbd ban sauya ba bazan taba sauya miki ba." Kuka mama keyi sosai sbd kunyar Kanta da kunyar AZIZ din sbd yama takaita maganar komai bayason a tada kowane zance, Bata dauka AZIZ zai dauki lamarin da sauki ba sbd sanin mahimmancin Fatima a gurinsa hakama bata dauka zai sake duba ko kallanta a matsayin uwa ba. Baice komaiba ya sake maimaita Mata tafiyarsa tareda tabbacin sayd zai saka kudi acct nata kaman yanda aka saba hakama zaa bar cash Nera da dollar akan duk abinda zai taso. Bai yi tinanin bawa ummah komaiba sbd mama ce ta saba riqe gidan kuma itace har gobe zataci gaba da riqewa idan baya nan Dan haka taji Wani sabon kuka ya taho mata sbd duk kunya baqin halinta AZIZ ya gama tila mata shi yabarta da mugun abinda duk yake cikin ranta. Yana ficewa Ummah yaje ya sanarwa itama kuma su Jannah na dakin amma ko juyowa batai ba bare ta kallesa harya gama ya fice yana waya. Ummah itama tanason magana da mama amma ta kasa zuwa sbd ta Bata daman saukowa da dawowa daidai kafin su fuskanci juna Dan haka ta sake daga mata kafa. Da yamma Jannah saukowa tayi da ummah suka tafi palonsu sbd ganin su Ammar. Suna shigowa Ummah akan dzad idanuwanta suka fara sauka yana zaune Shima jin Ammar ya ambaceta ya sakasa dagowa yana zuba mata idanuwansa. Qarasowa sukai suka zauna palon Maheer na gaidata cikeda farin ciki da kulawa yana tambayarta jikinta. Amsawa tayi tana kallan Ammar daya dawo kusa da ita farin cikinsa a bayyane yana gaidata. Shafa kansa tayi tana amsawa tareda tambayarsa yanayinsa tana sake tinanar dashi addua datace ya yawaita. Dad ta Dan dago Wanda ya Kafeta da ido ta bude baki a natse tace "Dad ina wuni? Ajiyan xuciya ya sauke yana amsawa a natse tareda tambayarta jikinta ta amsa tana Dan Maida kallanta kan Ammar suna magana cikeda kulawa. Fira sukeyi sosai hankali kwance suna jin farin cikinsu da familyn na sake cika har dare anan tayi har ishai kafin Jannah ta Rakata suka koma. Tana saukowa daga saman lokacin karfe 9:37 na dare, A palon qasa tana sako kai Shima yana sako kai sai a lokacin suka dawo gida. Sayd gaidata yayi yana wucewa gaba sbd basu guri ganin irin kallan da AZIZ din yake mata. Hanyar palonsu ta nufa da sauri tana qin bari sayd ya qarasa wucewa sbd zai iya riqeta. Ko taku hudu bataiba AZIZ din ya riqota da hannuwansa biyu yana dagata sama ta baya ta fara yar qaramar dariya mara sauti tana cewa "AZIZ LIMBA" Ajiyeta yai yana juyo da ita zaiyi magana ta rigasa da cewa "AZIZ pls" Lips dinta yai kissing kafin ya sauke ajiyan xuciya yana zagaye cikinta da hannuwansa yace "Zanyi tafiya gobe" Kallansa tayi tana cewa "Allah ya kaika lafiya ya dawo dakai lfy" Murmushi yayi yakai fuskansa ya hada da nata ya goga hancinsu guri daya yace amin yana Dan lasan lips dinta. Nicky wadda ta fito kitchen ta ciyo bread da butter ta koshi tana ganinsu Bata tsaya komaiba zuciya ta dibeta tayi palon su Dad tana zuwa ta kamo hannun Maheer sbd tinanin Ammar ne idonta ya rife tayo palon dashi. Suna zuwa bude kofar Maheer da karfi ya saka Jannah yin baya da sauri daidai Maheer din na shigowa ya taddasu tsaye. Bai Kalli AZIZ ba sbd zuciyarsa dake tafarfasa da Jannah din. Hannunta kawai ya kama ya jata har dakinsu. Kallan Fatma yai yace "Ki shirya muku komai gobe tinda safe zaku wuce kauye." Gyada kai tayi tana cewa "to" A cikin Daren aka gama musu komai na tafiya gari na wayewa tinda safe taje tayi bankwana dasu Falaq batareda ta sanar musu tafiya zatai ba sbd su Dad da suka hanata sedai abinda Bata saniba Fatma ta fadawa fiddausi. Babu Wanda ya sani ko tashi karfe 8 na safe akai musu bolt tazo ta daukesu zuwa Tasha. Suna wucewa dukkanin su Dad suka sauke ajiyan xuciya suna jin kaman an zare musu qayar tashin hankali sbd yanzu sun nesanta Jannah da AZIZ LIMBA. Ko mitina 8 basuyi da barin anguwan ba black Royce Royce din 4&4 Tasha gabansu cikin nutsuwa. Sayd ne ya buqaci da driver yayi parking. Yana parking AZIZ LIMBA ne ya fito daga motan a natse cikin black Fendis da shade na Versace a fuskansa dake fidda wata nutsuwa da hasken kwarjini. Kai tsaye motar ya iso ya bude mata tareda kamo hannunta ya kamota daga ciki yabar motar batareda yace komaiba. Sayd ne ya sallami me motar Fatma ta fito da kayansu suka koma motar take suka bar gurin yana kallan time na agogon hannunsa sbd jirgin Lagos zasu bi. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 49 Fatma dake zaune gaban motar gefen sayd kasa dogon motsi tayi zuciyarta na harbawa dan Bata dauka zai iya kaisu Tasha da kansa ba. Jannah Kuwa kallansa ta juyo gabaki daya gefensa tanayi tareda zare hannunta cikin nasa ta Kalli Sayd da Fatma tayi Dan qasa da murya tace "Me kakeyi AZIZ LIMBA? Kasan ina zamu tafi ne? Juyowa yai a natse a kame ya kalleta yana hana kansa fushi da ita ya bude baki yace "Duk inda zakije inaga idan kowa bai saniba ke kinsan dole ne sanar dani right?? Shiru ta Dan yi kafin ta kallesa tana bude baki tace "Dad ne ya bada umarnin tafiya na and ka sani I can't say no or bada kowane irin excuse na qin tafiyan" Dauke kallansa yai daga kanta yana sake dago hannunsa ahankali ya Kalli time a jikin agogon dayake daure a hannunsa kaman bazai tanka ba ya bude baki yace "Buqatan Dad din daman ki bar 4&4 ne kuma gashi kin bari" "AZIZ" ta ambaci sunansa ahankali tana kallan hanyar da suke dauka sbd tasan ba hanyar park bane. Juyowa yayi ya kalleta tsawon seconds baice komaiba ya kama hannunta cikin nasa ahankali ya sarqe yana cigaba da duba wayarsa. Sake shiga tsoro da fargaba tayi ta zare hannunta tana kallan hanya tace "AZIZ pls kayi magana mana, Me yake faruwa ina zamu? Fatma dake a darare tana jin maganar Jannah din wadda tayi da Dan sauti me karfi kadan juyowa tayi ta saci kallan Jannah gabanta na Dan sake faduwa sbd jin ba hanyar park suka nufa ba Dan ita batasan gari ko hanya ba. Kai tsaye hanyar airport suka nufa Wanda a hanya Sayd ya kira kafin su isa an siya tickets dinsu Jannah din Dan haka suna isa aka iso aka dauki kayansu Banda nasu Jannah da aka bari a motan wadda aka karbeta aka wuce da ita. Hannun Jannah na riqe a cikin nasa idanuwanta sunyi jajir hawaye ne ke cikowa ya kuma kame fuskansa tsaf ya hanata magana. Fatma da kallon koina ya dauki hankalinta mantawa tayi da yanayin da suke ciki tanata kallanta har suka shige. Ba Bata lokaci suka gama komai suka shige jirgi jirginsu ya daga zuwa Lagos. Tinda suka shiga jirgi Fatma ta dawo hayyacinta fargabanta ya dawo ta fara neman inda zata ga Jannah amma Bata gantaba sbd suna guri daban itada AZIZ sayd kawai take gani da sauran mutane a zaune Dan haka tayi zuru Shiru tana jiran tsammani. Jirginsu na sauka Lagos lafiyayyan motan datazo daukansu tafara daukan hankalin Fatma ta fara shagala tin anan ta manta da komai tafara kallan duniyar da suka zo. Jannah fuskanta a hade take sosai batace komaiba kaman yanda Shima baice komaiba. Wani lafiyayyan underground lodge dinsa suka isa Wanda kai tsaye kofar da aka budewa Fatma ta shiga daban da wadda aka bude Masa ya shiga da Jannah wadda hannunta yake riqe cikin nasa har lokacin. Securities da maikatansa ne suka fito dukkaninsu suka tarbesa da barka da zuwa cikeda girmamawa me tsanani da kiyayewa musamman ganinsa tareda macen da suka tabbatarda itace matarsa sbd bai taba fita da kowace macen ba bayan yarsa da mahaifiyarsa. Suna shiga kai tsaye masu aiki suka fara fitowa suna Jere abinci kala kala a dining da drinks cutlerys da ake jerewa kaman mutum goma zasu ci abincin. Wani babban lafiyayyan Palo me tsananin sanyi da qamshi suka fara isowa Wanda komai yake nasa milk da golden kafin suka wuce underground din acan lafiyayyan Palonsa yake dauke da qaton makeken master bedroom dinsa Da girmansa zai iya Daukan gado uku sbd girma, Daga Palonsa har bedroom dinsa zuwa bathroom dinsa luxuries ne kawai ke magana tako ina sbd duniya da dukiyar dake cikinsu Wani daulan ne na musamman. Fatma dakinta itama Palo ne lafiyayyan da Bata taba ganin irinsa ba da bedroom Wanda ya sakata jin kaman duniyarta tagama samuwa Dan haka kai tsaye toilet ta nufa ta fara sauke mararta ta fito ta fada kan gadon tana lumshe ido tana jin zuciyarta na cika da farin ciki. Jannah Kuwa bai Wani zauna ba ya shirya ya fice meeting din da yake da shi yabarta zaune a Palo tanata quncin da damuwa. Har karfe biyu da mintina tana zaune kafin ta miqe ta nufi bedroom din ta nufi bathroom tayo alwala ta fito ta duba gabas ta tada sallah. Tana idarwa yunwa ta sakata fitowa har zuwa main Palon anan ta samu masu aiki biyu suna sake qamsasa palon ta kallesu kai tsaye ta tambayi inda Fatma take. Har dakin Fatman aka kaita tana shiga da mamaki take kallanta kwance take tana bacci ac na ratsa cikin lafiyayyan gado. Wayar Fatman ce take ringin a cikin jakar hannu datake gefen gadon ta isa gurin jakar gabanta na faduwa sbd tasan bazai wuce Dad, Maheer ko Ammar ba kokuma Garba. Fatma ma ringin din wayar ne ya tadata baccin ta bude idanuwanta tana kallan Jannah kafin ta tashi da Dan sauri tana rarumo wayar ta Kalli sunan me Kiran. Maheer ne, Kallan Jannah tayi tace "ya Maheer ne" Kasa amsar wayar Jannah tayi ta girgiza kai tana cewa "Ki dauka tsoro nakeji" Yankewa Kiran yayi ba Bata lokaci Wani Kiran ya Kuma shigowa. Saida Fatma ta sauke numfashi ke karfi ta daidaita nutsuwarta kafin tadauka cikin nutsuwa tace "Ya Maheer ina wuni" "Lfy kalau,Yaya hanyar? Kun isa Kuwa? Yaya su modibbo? "Lafiya kalau alhmdllh amma bamu isa ba an tsaya wani kauye ne sallah" "Ok idan Kun isa ku kira dan mu sani tinda ba wutar Cajin wayar zaa samu ba a kauyen yanda ya kamata so idan munji dai Kun isa shikenan, Ina Jan? Miqawa Jannah wayar tayi da sauri tana cewa "gata nan. Da Dan sanyi Jannah tace "Ya gida Yaya Dad da Ammar? "Duk lfy kalau ki tabbatarda idan Kun isa Kun kira ok?? "Ok inshallah" tace tana kashe wayar sbd kada zancen tayi tsayi ya fahimci wani abin musamman background sound din inda suke din tinda yanada saurin fahimtar abu. Fatma saukowa tayi ta nufi toilet da wuri tayo alwala ta fito Jannah ta nuna mata inda gabas yake ta tada sallah. Tana gamawa masu aiki biyu suka shigo cikeda girmamawa suka tambaya anan zaa kawo abinci ko abarsa a dining. A kawo Jannah din ta bada umarni tana kallan closet din dakin Fatman wanda kayan sakawa suke Jere a cikinsa dogayen riguna da jeans da shirts da kayan bacci masu wando da daguna komai a Jere. Da mamaki ta miqe ta isa ta duba dakyau taga hadda undies Wanda ya tabbatar mata da kafin isowansu aka saka aka zo aka shirya musu wardrobe kenan. Abinci aka kawo musu aka Jere a table dake tsakiyar dakin tareda ruwa da fresh juice na fruits da tissues suka fice. Fatma abincinta tafara ci tana tambayar Jannah abubuwan data kasa amsawa sbd tinanin dayake cikin kanta tana cin abinci ahankali sbd yunwa itama take ji sosai. Dukkanin daula da luxuries da suka tadda a gidan bai dagawa Jannah hankaliba sbd ta saba rayuwa a cikinsu,a cikinsu aka haifeta a ciki ta taso Dan haka haka duk wannan bai sakata wani kalle kalle ba, Fargabanta idan akasan basa kauye duk da su modibbo babu me waya a cikinsu sai sun fito birni ne suke waya amma suna komawa basa waya sbd basuma siya wayar ba sbd ha wutar Caji ko gurin siyan katin wayar ma. Ci sukai suka koshi aka zo aka fidda kayan aka ake gyare dakin tas kamshi ya Kuma fara tashi me sanyi da nutsuwa. Fatma wanka tayo ta saka doguwan riga ta zauna Palo tana Kallo hankalinta kwance Dan ita jin takeyi gwara ma da basu koma kauyen ba sbd Allah ne kadai yasan ranar fitowansu daga kauyen da sun tafi ita dai indai AZIZ LIMBA zai dauki Jannah daga har gaba zata bisu batada matsala tinda akwai aure tsakaninsu Kuma suna tsananin son juna, duk matsalarsu Ya Maheer Allah zai kawo mafitar yanda zaa ji da ita. Jannah da duk ta kasa sakewa sbd damuwa da shakka ganin yanda Fatma a lokaci daya ta sauya ta sake tana hutawanta ta ajiye fargaba a gefe ya sakata jin yar nutsuwa sbd ta dauka Fatman zata shiga tashin hankali da tsoro Wanda zai Sakata damuwa sbd akanta ne komai ya faru. Har yamma suna palon da dakin Fatman yake Fatma na kallanta, Maheer y sake kira Fatma badatada yanda zatai tace Masa sun isa lafiya suna gida, An basa Jannah sunyi magana itama ta kasa cewa komai tadai saurara nasihar kula da kanta da sukai mata tareda dalilinsu na hanata waya sbd kada AZIZ ya samu damar damunta ko shiga rayuwarta ko shi ko yarsa. Suna gama wayar Fatma ta kashe wayarta gabaki daya sbd tsoron yawan Kiran ya saka asan basa kauye Wanda ba iya su Dad zasu shiga masifarsu ba modibbo rataye su zeyi ya tsiyayar da jininsu. Magrib akai Wanda sai a lokacin su sayd suka dawo gidan, Kai tsaye AZIZ ya shige bai fito ba sai bayan kusan mintina hamsin, Sanye da riga da wando ash rugbay ya fito sai slippers na Versace kamshinsa na tashi ahankali fuskansa fresh ba alaman gajiya ko kadan a tare dashi. Har daki Jammy me aiki ta isa ta sanar da Jannah dining is ready. Fatma na Jin Hakan ta buqaci a kawo mata nata daki. Jannah dake son magana dashi daman fitowanta wanka kenan Dan haka shiryawa tayi ta saka Vneck doguwan riga har qasa me santsi ba nauyi a cikin kayan dakin Fatman ta fito a natse ta nufi dining din. Tana isa dining room din bai riga ya iso ba babu kowa sbd sayd ma yace a jera Masa nasa a palon dakinsa sbd bawa megidansa daman cin abinci da iyalinsa. Juyawa tayi kai tsaye zata bar dining room din daidai yana sako kai ta tsaya da sauri tana Dan yin baya da karfi sbd Bata dauka shi bane. Riqota yayi a natse ganin yanda tayi bayan da karfi ya dawo da ita har tana Dan fadowa jikinsa ya kalleta da idanuwansa da sukai haske suna fiddo da asalin kyansa na kwarjininsa ya gyra mata tsayuwa a jikinsa hannunsa daya na zagaye da ita ya saka dayan hannun ya gyara mata wuyan rigarta gefe daya daya sauka sbd Dan fadin da wuyan ya mata ya bude baki a natse da yanayin da kusan ita kadai ce take ganinsa a cikinsa yace "Saurin me kikeyi bayan ganinan tafe da kaina na karbi fadan naki" Da Wani irin Kallo ta dago ta kallesa tana turesa zatai magana yace "Ok ok naji ba ni kike nema ba Jannah zad" Sake turesa tayi tana cewa "Ni gida zan koma bazan iya batawa Dad rai ba, Ransa zaiyi mummunan baci idan ya San ina tareda K.... Kasa qarasawa tayi tana qasa da ido, Mannota jikinsa yai da Dan karfi yana murmushi yakai bakinsa yayi kissing hancinta a natse kafin yana murmushi yace "Bazaa batawa Dad rai ba sbd zan kula Masa da princess dinsa fiyeda kowa" #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 50 Zamewa tayi tana cewa "No AZIZ" fuskansa ya rankwafa ahankali yakai bakinsa a kafadarta da wuyan rigarta ya sake sauka ya sauke mata kiss me sanyi tareda kuma hannunta ya jata zuwa dining ya zaunar da ita ya zauna Shima. Jammy dake tsaye tin dazu a dining room din kanta a qasa tana jiran tai serving nasu matsowa tayi a natse kanta a qasa tafara serving na Jannah kafin tayi nasa ta juya ta fice. Brown beef and veg spaghetti ce sai meat balls da burger bread da salad da Turkish tea me zafi sosai da aka hado Masa. Abincin ya fara ci a natse yana kallanta yanda take cin abincin a hankali tareda meatballs. Komai nata Daukan hankalinsa yakeyi yana Jin kaman ko a yanzu data gama zama macensa bai gamsu ba so yake ta kasance shi kadai ne yake da iKon ganinta ba kowa ba, Tissue ya dauka ya goge bakinsa ahankali bayan ya gama cin abincin, Zuba mata idanuwansa yayi yana Kallo a natse harta gama cin abincin ta dauki tissue itama ta goge baki taqi kallansa har lokacin sbd tanajin idanuwansa akanta. Miqewa yai ya kama hannunta suka fice daga dining room din zuwa Palonsa. Suna isa zaunawa yayi tareda zaunar da ita gefensa yana sake sarqe hannuwansu ya dauki wayarsa dake haske alaman kiran dake shigowa. Falaq ce Dan haka ya dauka a natse yana cewa "Barka da dare Ms Falaq Aziz" Dariya Falaq din tayi me sanyi da farin cikin samun daddynta ya dawo daidai yanda take fata tana cewa "Barkanka the great AZIZ LIMBA" Murmushi yayi me sanyi yana cewa "Yaya Ummanah da mamanah? Yaya Dad din zaadens da kowa da kowa? "Kowa lfy daddy amma ni dai nayi missing Jan" Kallan Jannah din yayi wadda ta juyo ta kallesa da ido a bude sbd tinanin ya akai Falaq tasan suna tare. Wani zancen ya kama Wanda Falaq din ta ringa Masa surutu da labari kala kala har tsawon lokacinda sallah ishai yayi Dan haka ya bawa Jannah wayar ya miqe ya fice. Falaq na Jin Jannah tahau murna da labari kala kala ta sauka har qasa palon su Dad ta gaidasu Jannah na sauraronta ta Kuma jiyo muryansu take taji sanyi yar rufeta. Fiddausi aka bawa wayar itama suka hau fira har yadawo suna wayar ya karba yai sallama ya ajiye wayar gefensa yana miqewa ya fice daga Palon. Yana fita itama ta miqe tabi bayansa sedai kofan ta rife Wanda da alama shine yayi Hakan Dan haka dole ta dawo ta nufi bathroom dinsa tayi sallah tana idarwa ga mamakinta a closet din dakin kusan duk kayan mace ne suka fi yawa Wanda suke sababbi duba da dukakkaninsu da tag nasu, Kayan sakawa ne a Jere kaman boutique sbd yawansu, Bangaren kayan bacci ma kusan basa kirguwa sbd yawansu da kuma yanayinsu daya sakata shiga tsananin mamaki da shock. Gaban undies dake Jere ta tsaya tana kallan setin bras Wanda babu design din da babu tin daga push-up,laced, strapless da dai sauransu duka hakama panties wasu ma kasa kallansu tayi sbd yanayinsu. Rungumeta taji anyi ta baya a Hankali cikin nutsuwa da kulawa tareda sako kansa ta wuyanta yana sauke ajiyan xuciya me sanyi da dumin numfashinsa ya saka a fatar wuyanta tsigar jikinsa ta tashi ta Dan sauke numfashi ahankali mara sauti itama. "Akwai abinda kike buqata a kawo ne?? Girgiza kai tayi ahankali tana juyowa a jikinsa ahankali suka fuskanci juna ta dago ta zuba Masa idanuwanta da suke kashesa tana Jin sonsa da fargaban Dad dinta suna dabaibayeta a lokaci daya. Yanda idanuwanta suke kafe a kansa ya saka gashin jikinsa gabaki daya miqewa ya zagaye qugunta da hannuwansa yana mannota jikinsa suka hade dakyau ya lumshe fararen idanuwansa yana shaqar qamshin turaren data sako a dakin Fatma Wanda ake Jere mata suna gaban mirror masu tsada da qamshi. Shinshinar fatar wuyanta zuwa kunnenta yafara yana cusa kansa ahankali cikinta yana sake manneta jikinsa cikin Wani irin slow da so me zafi da nutsuwa. Tashi tsikan jikinta yake sake yi sbd yanda dumin numfashinsa ke sauka akan fatar jikinta yana dumamata. Saukan lips dinsa taji a tsakiyar fatar bayan wuyanta bayan ya jefar da mayafin dayake rufe da jikinta Wanda tai sallah dashi. Qanqame gefen cikinsa tayi da hannunta bama tareda tasan tayi Hakan ba Dan sake Dora lips dinsa Da yayi akan fatar bayanta. Saukan hannunta kan gefen mararsa ya sakasa rufe ido ahankali yanajin yanayin daya kunce kansa lokaci daya . Bude idanuwansa yayi aka fuskanta da idanuwanta suke rife ya dauketa cak ya Dora akan glass da tarin designers tsadaddun watches dinsa Da necktie suke a jere ya dago ya kalleta tareda kama kafarta daya yakai bakinsa yayi kissing yana shafa dayar kafar zuwa cinyarta masu laushi da santsin fata. Sake sakar mata wani kiss din yayi a kafa yana bin kafar zuwa cinyarta da wasu light kiss masu sanyi da kashe jiki tareda tayarda tsikan jiki harya shige da kansa qasan rigarta a natse yana kissing duk inda bakinsa ya sauka. Rawa jikinta ya fara dauka ahankali tana Jin hankalinta na tashi gabaki daya ta dafe kansa da sauri tana Jan numfashinta dake neman barin jikinta.. Jin yanda jikinta ke rawa ya sakasa ciro kansa daga ciki ya dago yana yaga rigar jikinta gabaki daya ya jefar da ita gefe yana sauke idanuwansa da suka sauya akan nude pushup bra din datake jikinta wadda tai mata kadan sosai sbd size din da aka saka dakin Fatma gabaki daya sun mata kadan Dan tafi Fatma boobs kadan. Hannunsa daya ya saka ya zare hannun bra din daya yana Dora bakinsa akan nata ya lumshe ido yana tsotsan bakinta cikin wata irin so me zafi da karfi. Yanda yake kissing dinta ya saka jikinta mutuwa ta lumshe ido tana zagaye wuyansa da hannuwanta taja wani irin numfashi tana dauke wuta Jin saukan hannunsa me sanyi kirjinta daya fincike bra dinta ya jefar yana neman rasa nasa numfashin Shima sbd wani tsit dataji a cikin kwakwalwansa da kunnuwansa bayan sautin numfashinta dake sake kashesa babu abinda yake ji a kunnuwansa Dan haka yayi baya da Kanta yana saka kansa a kirjinta daya sakata Jan numfashi tana neman sumewa a gurin ta riqesa da karfi. Rigar jikinsa me zip ce a gaba dan haka hannunsa daya ya saka batareda ya zare bakinsa daga nata ba ya bude rigar ya zare ya jefar da ita yana hada kirjinta da nata Wanda ya sakasa sake numfashin da gabaki daya dakin sai daya dauka ya sake kama bakinta cikin sanyi yana tsotsa hannunsa Kuma yana sauka tsakiyar cinyiyinta yana shafasu. Kuka ne yazo mata ba zata sbd jin abinda yafi karfin kwakwalwanta da hankalinta ta rintse ido tana kokarin janyewa amma takasa sbd yagama kashe komai na jikinta ko yatsanta Jin take ta kasa janyewa daga garesa. Nishi me karfi ta ringa saukewa cikin kukan tana Jin numfashinta kaman zai dauke sbd zafafan abinda yake mata. Da hakoransa ya zaro sabon white panty din dake jikinta ya saka hannunsa ya Kaisa hancinsu ya shaqi qamshinsa ya lumshe ido yana Jin notikan kansa na zarewa gabaki daya bai tsaya komaiba ya dago wuyanta dake baya ya hade bakinsu ya dauketa ya nufi gadonsa da ita yana qarasa zare nasa kayan ya raba kafafunta a har bayansa ya isa gadon da ita ahakan ya kwantar da ita batareda ya saketa ba ya watso duka pillows din dake kan gadon kusan gida takwas ya tsotsa bakinta yai kissing wuyanta ya gangaro da bakinsa har kirjinta ya Bata Wasu hots kafin ya dago wuyanta ya rungume yana ware kafafunta da nasa daga nan komai ya sauya mata ta dena gane komai. Wuya Tasha sosai a hannunsa ko a wannan Karan sedai ta Dan ji sauki kadan akan na farkon Dan haka zazzabi kadan da ciwon jiki ta kwana dashi sai bayan sallan Asuba daya sake kasancewa da ita ta rasa sauran karfinta gaba daya. Magani tasha da milk tea daya hada mata da kansa Tasha ta koma bacci a cikin jikinsa Wanda Shima baccin ya koma. Basu farka ba se 11 saura Dan haka wanka yayi yafito yana waya kafin itama tayi wankan ta gaso jikinta sosai taji ta warware ta shirya cikin free size din rigan christian Dior da blue ripped jeans ta zauna drying kanta ya shigo dakin ya karba yana tayata a hankali sbd bai iya ba. Suna gamawa hannunta ya kama suka fito yana tambayarta Yaya take Jin jikinta ko akwai damuwa ne? Girgiza kai tayi tana zaunawa a dining sbd yunwan datake ji. Da ita dashi kadai sukai breakfast sbd Fatma tini tayi nata hakama sayd shi harma ya fita. Daga dining room cinema room dinsa suka nufa acan sukaita shiririta ko kallan basuyiba ya gama gajulata suka dawo bedroom sukai sallan azahar suna gamawa ta koma baccinta. Shi Kuwa baqi yayi ya fito palon dayake ganin baqi suka fara tattaunawa har yamma tukuna suka wuce. Tada ita yayi tayi sallah tana idarwa ta sake wanka ta sauya kaya ta nufi gurin Fatma wadda ta shige cikin masu aiki tana ta firarta da Dan guntun turancin data iya zama dasu. A gurin Fatma tayi zamanta se dare yazo da kansa ya dauketa suka koma suna isa wanka tayi tana fitowa ta saka rigar bacci mara nauyi wadda daqyar ma ta iya sakata sbd kusan duka kayan babu na arziki. Yana fitowa daga wanka daure da towel idanuwansa akanta suka fara sauka tana tsaye riqe da ruwa a hannunta zata sha. Farin qaramin undie din dake bayyane ta cikin rigarta ya zubawa ido yana mata wani Kallo kafin ya tako ahankali ya iso gabanta ya tsaye idanuwansa na sauka kan curve din rigar da yake rufe da flowers qananu amma ana iya ganin kirjinta a ciki sosai da babu bra. Wani mayen yawu ya hadiye yana sake motsota suka tsaya gap da juna har kirjinta yana Dan gogan nasa. Dagowa tayi da fararen idanuwanta ta kallesa cikin Wani sanyin daya sakasa karban ruwan hannunta ahankali ya budesu yana Dora mata akan baki tafara Sha wasu na gangara a jikinta suna jiqa gaban rigarta data fara bayyanarda asalin kirjinta da baida komai. #MAMUH 07019691719 *_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 51 Sanyin ruwan ne ya sauka a kirjinta har zuwa ciki da mararta ya ratsata ta Dan dauke numfashi ahankali tana rufe ido ta bude akansa ya gama tsiyaye sauran ruwan a jikinta tas yana Kafeta da ido. Rigar jikinta dayake Kallo ta kalla a natse taga halinda take ciki ta yanda rigar ta manne mana a kirji da ciki harma da cinya. Juyawa taso yi ya riqo wuyanta ta baya ahankali yana rungumeta tareda lumshe idanuwansa sbd hannunsa daya sauka kan sanyin ruwan rigar data lafe a jikinta kasancewanta rigan net. Ita kanta lumshe ido tayi tana Jin yanda hannunsa ke yawo a cinyiyinta zuwa mararta ta birkitota a Hankali yana mannata da jikinsa dake da sanyin ruwan wankansa rigar ta qara manne mata shikuma direct yana samun full body contact na kirjinsa da nata ya shaqi qamshin Wani rikitaccen oud dayake tashi a jikinta ya sake lumshe ido yana shafo gefen abinda ya tsole Masa ido yafara jansa zuwa qasa ahankali da yatsarsa daya yana sake shaqar qamshinta yana goga mata sanyin fuskansa a nata fuskan ya bude baki cikin wani sautin da ita kadai ta iya ji yace "Jannah zad na kasa riqe kaina akanki why..? Bude idanuwanta tayi ahankali ta Dan kallesa tana riqe fuskansa da hannuwanta biyu ta kallesa ta gangaro da idanuwanta akan lips dinsa ta kalla ta bude baki a cikin Wani sautin da itama yake bayyana shauqi tace "AZIZ LIMBA,I hate you" Bakinta yai wa wani mayen Kallo yana hadiye yawu masu sanyi kafin ya Dora bakinsa akan nata din ya kamasa a natse ya fara tsotsan bakin cikin Wani irin Nishi me sanyi yana lumshe idanuwa ya ziro hannuwansa ta qasan rigarta yana mata wata irin shafar data saka Nishi masu karfi fara fitowa da bakinta tana kasa tsayuwa ya zube zaune akan table dake tsakiyar dakin ya bita a Hakan batareda ya saki bakinta ba ya gyara mata zama akan table din yana ware kafafunta da nasa tareda qarasa zare abinda ya tsole Masa ido ya saka a kansa zuwa fuskansa yana lumshe ido sbd wani mayen qamshin fem wash masu tsada da sauran kamshi suna tashi a cikinsa. Hannuwansa ya saka ya kamo wuyanta ya fiddo fuskansa ta cikin gefen panty din yakai bakinsa kan nata ya sake hadewa nishinsa na qara tashi da wandon a wuyansa ya ware towel dinsa ya jefar yana qarasa binta kan table din yana fara samun abinda yake tsananin buqata. A yanda take jinsa yafi karfinta sosai amma a Hakan take karbansa cikin dauriya da soyayya tareda kasheta dayake yi da wata irin zafaffiyar romance dake sakata karban komai ba fargaba. Yana gamawa daukanta yai suka zube a gado suna sauke Wani irin numfashi me sanyi da kasala. Sun jima sosai a Hakan kafin suka sake wanka da sauya kaya ta saka riga da wando gajere sosai shikuma dogon wandon bacci kawai ya saka Banda riga suka kwanta yana shigar da ita jikinsa kaman babu kowa a gadon sai shi kadai. Washe gari ma very late suka fito breakfast suna gamawa ya fita sai a lokacin ta samu damar kanta suka shirya da Fatma tareda driver da aka kawo musu ya fita dasu yawo sbd ita tasan gari sosai tinda ba baqonta bane garin. Card dinsa ya Bata Wanda da kansa ya kama hannunta ya saka mata taqi karban sai ya hadasu da Fahad Wanda yana Lagos din yazo Wani aiki tareda Wanda a yanzu shine boss dinsa duk da AZIZ din shine Boss dinsu duka. Siyayya sukai wadda yawanci ma basusan me zasu siyaba sbd babu abinda suke buqata amma dai ta siyowa Dad dinta asalin turaren dayake amfani dashi me mahaukaciyan tsada hakama Maheer da Ammar duk da batasan tayaya zata basu ba amma dai ta siya sbd tasan yanda suke tsananin son qamshinsu. Fatma ciye ciyen abinci masu tsadan gaske ta ringa yi wasu ma Bata iya cinsu tana dandanawa zata ajiye sbd dukansu basuda abin siya sbd basa buqata koma suna buqata bazasu iya komawa gida dasu ba sbd tsoro. Se dare suka dawo Kuma har lokacin be dawo ba Dan haka wanka sukai da sallar ishai suka shige sbd duka sun gaji. Cikin bacci tajisa ya dawo yayi wanka Shima ba yunwa tareda shi Dan hakaa shiryawa kawai yayi ya kwanta cikin jikinta yana lumshe idanuwa sbd nutsuwan daya samu a taken. Washe gari ma tin daya fitarwa dare suka dawo shi da Sayd sbd abinda ya kawosu ne sukeyi kan yi sai daya kwana biyar baya zama sai dare yake dawowa tayi bacci tini kafin ya samu kansa ya kammala komai daya kawosa. Yau da wuri ya dawo ko daya dawo tana zaune Palonsa tana kallan wani cartoon sbd Fatma yau tabi Jammy shopping din abincin gidan tareda Fahad. Abinda take kallan ya kalla kafin ya dawo da kallansa kanta ya qaraso ta bayanta ya rankwafo yayi kissing gefen wuyanta da tsakiyar kanta ahankali yana cewa "Hey 4&4" Juyo fuskanta tayi ta kallesa tana murmushi tace "Ka dawo da wuri yau" Sake rankwafowa yai yayi kissing hancinta yace "Daga yau AZIZ LIMBA is all yours Mrs LIMBA" Murmushi tayi zata juyo ya dakatar da ita ta hanyar kama bakinta yayi kissing ya juya yana nufar bedroom sbd idan ta juyo gabaki daya komai zai iya sauyawa a seconds din. Wanka yayi ya kwanta yayi bacci ya huta sosai sai yamma sosai ya fito cikin Wani wankan sanye da transparent sleeve shirt fara da wando faro Shima dai slippers na givenchy. Qamshinsa ya sakata dagowa ta kallesa tana zubawa kyakkyawan fuskansa ido kwarjininsa da tsananin sonsa na narkar da zuciyarta harya iso Bata saniba se daya zauna kusa da ita yakai lips dinsa kan idonta daya yayi kissing a natse yace "AZIZ LIMBA naki ne why stressing your eyes Mrs LIMBA.?" Kunya taji Dan haka taqi juyowa ta kallesa qasa qasa tace " I hate you" Murmushi yayi yana cewa "I heard that Mrs LIMBA" Miqewa tayi da sauri zata bar gurin ya janyota ta fado mada ya lumshe ido yana budesu akanta sbd ba qaramin missing nata yayi ba a kwanakin da baida time ko na kansa. Dukan kirjinsa tayi ahankali tana cewa "Karka sake cewa komai" Hannunsa daya ya Dora akan bakinsa yana cewa "ok ok Mrs LIMBA" Murmushi tayi tace "Ka tabbata" Gyada kai yayi yana kama hannunta data nunasa dashi yayi kissing yatsan yana cewa "Uhumm" Murmushi ta sake yi zatai magana yace "I'm famished" Kallansa tayi tana miqewa daga jikinsa suka nufi hanyar dining room yana riqe da hannunta yana binta kaman qaramin yaro. Zaunawa yayi da Kanta tayi serving dinsa white rice ce da sauce din hanta,koda da kwai sai carrot sai Kuma juice me sanyi data kawo Masa da Kanta ta fruits. Abincin yaci cikin samun farin cikin itace tai serving nasa komai Dan haka harya gama yana kallanta cikin wata irin mayyar Soyayyanta. Baici fruits din ba sai zuwa dare kila Dan haka baro dining din sukai bayan ta Maida fruits din fridge ta Dan gyara gurin da Kanta. Zaunawa sukai tana kan kafafunsa suna magana yana shafi fuskanta yana sauraronta har lokacin magrib yayi. Sallah sukai a tare sai a lokacin su Fatma suka dawo ta tafi gurinsu shikuma ya fara wayoyinsa da aketa kira babu Wanda ya kalla bare dauka. A can tayi ishai Fatma taga kayan gargajiya su yalo da rake harda agwaluma ta siyo musu suka zauna suka ci suna fira har dare tukuna ta dawo. Wanka tafara yi ta saka riga da wando qarami na bacci tana kokarin daure zaunawa gefen gado ya shigo dakin daga Palo da yake waya da Sayd akan baqonsu da zai iso a gobe. Shima already yayi Shirin bacci Dan haka ajiye wayarsa yai ya kalleta yana miqa mata hannu. Janta yayi har kitchen babu kowa tsit tini masu aiki suka Dade da komawa bangarensu Dan haka kwata kwata iya shi me gidan da matarsa ne a bangaren. Fruit ta yanka Masa a bowl ta zuba qanqara a ciki ta wanke hannunta tareda daukan towel ta goge hannun ta juyo tana kallansa yana tsaye bayanta nade da hannuwansa yana kallanta. Bude mata baki yayi yana matsowa kitchen island data ajiye bowl din akai ya nuna mata da ido. Dariya tayi kadan tana Daukan fork din dayake ciki ta dauko slice na apple ta saka Masa a baki. Fara ci yayi ahankali sbd yana Dan Jin yunwa ne ba sosai ba so iya fruit dinma sun isa yunwarsa. Daukanta yayi ya zaunar a island din yana tsayuwa tsakiyar kafafunta taci gaba da bashi a natse yana ci yana kallan cikin idanuwanta da sukafi komai haske zuciyarsa. Riqe hannunta yayi bayan ya koshi ya bude baki da qaramin sauti yace "Am ok" Ajiye bowl din tayi gefe ta dauki glass cup na chilled Madaran yoghurt data zuba Masa ta kai cup din bakinsa ta basa yasha ahankali ya janye hannunta kadan alaman ya isa. Bakinsa ta kalla taga ya Bata Masa baki ta dauki tissue dake gefensu zata goge Masa ya saka hannunsa a natse ya riqe mata hannu yana kallan fuskanta. "Da ido ta nuna Masa inda zata goge ya girgiza mata kai yana Matsowa cikin kafafunta sosai ya matsota jikinsa daga zaunen datake itama. Da kunya ta kallesa sbd gane abinda yake nufi ta bude baki kadan da Wani sautin daya sake kashe jikinsa tace "AZIZZ" lumshe ido yayi yana sake shigewa tsakiyar kafafunta tareda zagayo bayansa da kafafunta. Kasawa take kokarin yi ya kamo fuskanta da hannuwansa biyu yakai bakinsa gap da bakinta yana Bata damar data sakata fiddo harshenta cikin Wani irin sanyi da slow ta Dora kan lips dinsa ta lashesu ahankali ta gangaro gefen bakinsa ta sake fidda harshen ta lashi gefen Bakinsa tana lumshe ido sbd jin wata fixgowan da yayi mata yana mannata jikinsa sosai idanuwansa na rufewa da Wani irin yanayin da dumin harshenta ke sakata Masa a duka fatar jikinsa. Cup din ya dauko da hannunsa ya Kara kaiwa bakinsa ya kurba a hankali yana Bata duka bakinsa harma ya zube ya sauka a cinyarta da take bayyane sbd qaramin wandon bacci ne jikinta. Sake kai fuskansa yayi gap da tata har lips dinsu na gogan juna ta ja wani numfashi me sanyi ahankali tana kama fuskansa da hannuwanta biyu ta fiddo harshenta ta fara lashewa tana tana tada dukkanin gashin jikinsa. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 52 Tana gama lashewa Bata dauke bakinta ba ya saka nasa bakin cikin nata yana mata wata fitinanniyan tsotsa me sanyi da nutsuwa kansa na fidda hayakin dayake ji na fita ta kunnuwansa. Kissing nata yay na tsawon mintina kafin ya saketa yana mata wani Kallo idanuwansa jajir ya sunkuyar da kansa ya Kalli fararen cinyiyinta da suke qal suna daukan idanuwansa ya bakinsa ya bude ahankali ya fiddo harshensa ya Dora akan inda milk yogurt din ya zuba ya laso yana lumshe ido tareda Jan wani mayen numfashi yana sake dora harshensa a cinyartata. Wani sabon numfashin take ja tana yin baya da Kanta sbd yanda tsikar jikinta ke tashi. Cup din ya dauka ya kama kafarta ya miqar ya Dora a kafadarsa ya fara zuba mata tin daga kafa har zuwa cinyarta har cikin wandon baccinta da yoghurt din ya gangara. A wuyanta ya qarasa juye mata sauran cikin Wani irin slow yana gangarawa cikin rigarta da daman qaramin hannu ne Da ita. Sanyin yogurt din ya saka numfashinta yin sama tana tana kokarin kallansa taji daukan bakinsa da harshensa cikin Wani irin sanyi a kafarta ya fara lashewa yana lumshe ido. Na cinyarta da yayiwa wata irin Lasa ya sakata lumshe ido da karfi tana yin baya da wuyanta numfashinta na neman barin jikinta.... Numfashinta na kokarin dawowa ne taji saukan harshensa a Wanda ya gangara cikin wandon baccinta yana saka hannu ya janyesa gabaki daya ya zare tareda jefar dashi a qasan kitchen din yana binsa ahankali yana lashewa idanuwansa a rufe, Dukkanin Wanda yake jikinta a hankali ya bisa ya lashe kafin ya dago ya Kalli wuyanta idanuwansa sun qarasa juyewa ya sauke ido akan na wuyanta wanda yake gangara ahankali.... Bude idanuwanta tayi itama ta kallesa tana kokarin Jin baya ya mannota jikinsa yana kai fuskansa wuyanta ya saka harshensa Saida ya lashi na wuyan a hankali ya dago ya kalleta nishinta na dumama jikinsa yaji ya sake zarewa ya Maida harshensa ya fara lasanta kaman paranto yana baya da wuyanta ya saka hannu ya zare rigarta ya jefar yana kallan tube bra din dake jikinta mara hannu.. Yanda Madarar yoghurt din ta gangara tabi ta tsakiyar kirjinta zuwa cikinta da cibiyarta yabi da ido yana hadiye Wani yawun daya wuce Masa da slow ta makoshi kafin ya kalleta itama shi ta kalla idanuwanta da suka sauya suna rufewa ahankali sbd ganin ze saka harshensa,, Saukan harshensa da hannunsa ta bayanta ya balle hook na bra dinta lokaci daya ya sakata kama kansa hannuwanta na rawa ahankali shikuma ya jefar da bra din yana bin Madarar da wata mayyar Lasa yana fidda numfashi da Nishi masu tsananin karfi sbd dumi da santsin fatarta.. Har mararta Madarar ta isa Dan haka har can bakinsa ya sauka yana binta da abinda ya girmi kwakwalwanta Dan haka ta fara kukan da batasan na menene ba tana son ambatar sunansa ta kasa. Daga shi har ita numfashin suke fiddawa me karfi Dan haka ya matso da ita yana sake shigewa jikinta tareda raba kafafunta a bayansa yayi baya da Kanta yana karanto adduan data sakata fara lumshe ido tana karbansa. Yanda yake bi da ita ne ya saka hankalinta ficewa daga jikinta hannunta ya turo glass cup da glass bowl din da fruits din ke ciki qasa suka fashe suna watse basu ma ji ba bare gani. Love din gaske suka gudanar a kan island din na kitchen Wanda gabaki daya kitchen din ya gauraye da nishinsu da numfashinsu dake tashi a cikin wani irin shauqi da tsananin soyayyar juna na abinda suke aikatawan. Saida suka samu nutsuwa ya haye kitchen island din tareda Kwantawa jikinta suna Maida numfashi me sanyi hannunsa sarqe da nata tsawon mintina kafin ya samu cikakkiyar nutsuwarsa ta dawo Masa ya juyo ya kalleta tana kwance luf Bata iya motsawa. Saukowa yayi ya dauketa kai tsaye suka wuce bedroom. Toilet ya nufa dasu acan wanka sukai suna fitowa da kansa ya saka mata kayan bacci suka kwanta take bacci ya dauketa a jikinsa ta barsa yana lumshe idanuwa akanta yana Jin kaman ya hadiye ta. Da safe latti sosai ta tashi tana tashi brush da wanka tayi ta saka rigar givenchy da jeans blue ta fito tana qamshi me sanyi Bata nufa koina ba sai dining tayi breakfast ita kadai sbd baya nan yana office na cikin gidan yana magana da Sayd akan aiki. Tana gamawa yana shigowa da kansa ya qaraso gurinta yana Dan ware mata hannuwansa. Qarasawa tayi a natse ta shige jikinsa tana cewa "Good morning AZIZ LIMBA" Murmushi yayi me Kyau da sauti yana cewa "Mrs LIMBA rana yayi" "Yaushe zamu koma kauye kada su Dad suyi magana dasu modibbo fa? "Kinason komawa? Gyada kai tayi tana sake lafewa jikinsa suna isa kujeran palon su zauna. "Kin tabbata? Gyada kai tayi tana cewa "Yes,Dad zai..... Light kiss ya sauke mata a bakin yana hanata qarasa maganar yace "I have a very special surprise for you Mrs LIMBA amma me zaki ban tukuici?? Kallansa tayi da Kyau tana Dan wasa da hannunsa dake cikin nata tace "It depends,Mr AZIZ LIMBA" Murmushi yayi yana cewa "No Miss, I want the best tukuici" Murmushi tayi tana juyowa ta kallesa ta miqa masa hannunta tana budewa tace "Ok bani na gani tukuna" "Ba yanzu sai anjima" Bata fuska tayi tana cewa "Meyasa ba yanzu ba? Tafin hannun data bude da niyar karba ya sakarwa kiss me sanyi yana daukan wayarsa da aka kira. Fira suka wuni sunayi da wasa kala kala bai fita koina ba sai yamma sosai sukai wanka suka fito hannunsa riqe da nata yana sanye da navy blue designer shirt da jean sai takarmin givenchy da fcap din Prada blue kalan rigarsa. Ita kuma doguwar rigar Alaia cowl neck ce a jikinta me tsadan gaske sai padded sandals na Bottega veneta da silk Louis Vuitton scarf. Sayd ma sanye yake da wasu shegun designer wears da kudinsu zai siyawa wani fili ya Masa barka da fitowa yana kallan Jannah suka gaisa tana sake fuska sosai har lokacin hannunta na cikin na AZIZ LIMBA dinta. Fatma ma cikin shigarta me Kyau ta doguwan riga ta fito tana qamshinta ta sauya sosai a cikin kwanakin daman gashi zaman 4&4 tagama sauyata gabaki daya tayi haske sosai sbd daman fara ce Dan haka hutu ya fara ratsa rayuwanta yanda ya kamata. Sayd ne yake driving Fatma na gaba sai Ogan da 4&4 dinsa a baya suka fice tana sake tambayansa yaqi fada mata komai. Tafiya sukai mara tsayi suka iso Wata lafiyayyan unguwan dataji securities da tsaro ana ganin motarsa aka bude musu gate din Wasu mahaukatan estate masu kaman villas. Da mamaki take kallan gidajen kafin ta juyo ta Kalli AZIZ din shima ita ya kalla yana sake riqe hannunta. A wani gate da securities uku ke zaune Sayd yayi horn sukai saurin miqewa suna bude gate din cikeda girmamawa ganin motar Waye. Juyowa Jannah tayi idanuwanta suka sauka akan plt Numbern gidan da aka rubuta ZADs VILLA. Kasa dauke idanuwanta tayi daga kan sunan har suka shige harabar gidan dake da girma da motoci biyu a parke masu arniyar tsada sukai parking. Jikinta ne kawai taji yai sanyi ta kasa juyowa ta Kalli AZIZ kokarin nutsuwa ta Kalli inda aka sake rubuta ZADs VILLA. Sayd ne ya fito motar ya budewa AZIZ yana basa guri ya fito a natse a hankali. Zagayawa yayi ya bude mata motar da kansa yana miqa mata hannu ta fito a natse. Kai tsaye babbar qatuwar bulletproof door din shiga asalin main sitting room na villa din suka nufa ya tsaya cak ahankali tareda sakin hannunta ya miqa hannunsa ya danna inner Door bell da alerm dinsa zai isa kowane sako na gidan sbd akwai ringer mara hayaniya a ko ina da zata sanar da kowa akwai baqi a kofa. Yana dannawa matsawa yayi baya a natse yakoma bakin motarsa inda sayd da Fatma ke tsaye bayansa suka zubawa kofar ido. Juyawa tayi a hankali ta kalli AZIZ din zuciyarta na harbawa jikinta na sanyi, Bude kofar dataji anyi ne ya sakata juyowa a slow idanuwanta suka sauka akan Wanda ya saka bugun zuciyarta tsayuwa cak tana Kafe idanuwanta akansa bakinta na budewa da kyar cikin wani irin shock ta furta "SALEEM ZAD" #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 53 Kasa motsawa tayi sbd zuciyarta da jikinta da komai ya tsaya cak idanuwanta Kafe akansa tana kallansa ba kyaftawa, Sake maimaita sunansa tayi a karo na biyu sbd ta kasa yadda da abinda take gani tace "My Saleem Zad" Saleem dake tsaye sanyeda wasu shegun designer Short wears Shima zuba mata idanunsa da suka ciko da wasu hawayen da baisan yaushe suka taru idanuwansa ba na tsananin kewa da kaunarta me azababbiyar karfi sandarewa yayi a tsayen Shima sbd bai taba tinanin ganintaba a yanzu ko a mafarki. Takowa yayi ya tsaya gap gabanta ya shaqi kamshinta ahankali yana tabbatarda Jannah Zad dinsa take ya bude ido akanta ya fizgota da karfin gaske ta fada jikinsa tana Masa wata irin qanqamewa da karfi tana fasa kukan daya tada tsikar jikin AZIZ LIMBA da shi kansa Saleem din yana sake mata wata qanqamewa har yana Rabata da qasa wasu hawayen da yafi shekara biyu basu taru idanuwansa ba suna gangaro Masa yace "Alhmdllh ya Rabb" Kuka takeyi sosai me karfi tana sake Masa wata qanqamewa tana ambatar sunansa daya kasa barin bakinta. Sakin juna sukai a tare suka zube gurin sukaiwa Allah sujjada suna miqewa ta sake fadawa jikinsa tana hawaye masu gudun gaske tana cewa "I love you,I love you Saleem,I miss you,we all miss you Saleem,Saleem Saleem" Kissing tsakiyar kanta yayi yana cigaba da tsiyayan hawaye sbd bakinsa ya kasa furta komai Dan zuciyarsa ta shiga halinda bazai iya misaltawa ba. Sayd kasa cigaba da kallansu yai ya sauke kai sbd sanyi da jikinsa yayi gabaki daya Dan daga Saleem din har Jannah babu Wanda ya saka ran haduwa da Dan uwansa a yanzu hakama Saleem bai taba sanin familynsa sun fitoba shiyasa bai taba nemansu ba sbd ya dage ya tsayu akan Gina musu sabon sunan da zai fiddosu da dignity dinsu shiyasa bai taba cewa AZIZ komai akan familynsa ba kaman yanda AZIZ bai taba ce Masa komaiba akansu ko fada Masa an Dade da sakinsu sbd yanason ciwo da radadin Tina suna gidan yari cikin tsanani zai sakasa jajirwa da tsayuwa yanda ya kamata ya zama successful a kankanin lokaci ita Jannah Kuma ya San tana kauye tini sbd bai bar kasarba Saida ya bibiyeta ya tabbatarda tana hannunsu modibbo tukuna yabar qasan bai Kuma taba fadawa AZIZ yasan inda Jannah take ba sbd basu taba ko maganarta so daya ba. Yau itace ranar datafi kowace rana farin ciki a rayuwar Saleem Zad bayan shekaru cikin qunci da gwawarmaya zuwa samun cikar Buri amma duka yau bayyanar Jannah gabansa akan idonsa a cikin jikinsa yafi Masa dukkanin nasarar daya samu farin ciki mara misali. Sakin juna sukai ya zuba mata ido yana kallanta kaman zai hadiyeta da kulawa yana dubawa da Kyau babu alaman daga kauye ta fito sbd asalin princess Jannah Zad din baya yake gani a gabansa wadda babu komai rayuwanta se hutu da Jin dadi dabaibaiye da luxuries tako ina. Itama shi take Kallo tana ganin asalin Saleem zad dinsu na baya da babu komai a tattare dashi sai class da nutsuwa,pure soul din zaadens. Sakinsa tayi ahankali tareda juyawa cikin sanyi da tsananin mutuwa da jikinta ke yi da soyayyar Wanda ya sadata da wannan farin cikin da bazata taba mantawa ba dashi har abada ta sauke idanuwanta akansa tana Masa Wani irin kallan daya saka Sayd yin baya ahankali tareda juyawa yayi bayan mota yana tsayawa, Fatma ma daketa hawayen taya Jannah murna sbd kamanni da sunan Saleem data ambata ya tabbatar mata da shine Saleem Zad zuciyar Zaadens ta biyu bayan Jannah. Fatma ma janyewa tayi tana gefe hawayenta na sake gangarowa sbd tsananin farin cikin yanda su Dzad zasu samu kansu idan suka ga Saleem a gabansu. AZIZ LIMBA wayarsa ce tayi ringing ya Dan dauke kallansa akan Jannah din dake Masa wani Kallo yaga Falaq ce me Kiran Dan haka ya dago Wayan hankalinsa na rabuwa gida biyu Dan ganin Jannah na dososa da wani irin shauqin dayake bayyane a fuskanta hawayenta na sake gangarowa. Yana daga Wayan kafin yakai kunnensa tana isowa da wani irin shauqinsa me karfi na tsananin farin cikin daya mata Wanda ya gama samunta har abada Bata tsaya komaiba ta dago sama sbd tsayi da girman daya fita ta saka hannuwanta biyu ta kamo fuskansa ta Dora bakinta akan nasa ta zira harshenta cikin bakinsa ta fara Masa wata irin tsotsan daya sakasa sakin wayar hannunsa qasa yana dafe motar bayansa da hannunsa daya sbd gabaki daya loosing balance nasa yayi da wani irin shock din rayuwasa data basa sbd wannan shine Karan farko datai kissing nasa a cikakkiyar hankalinta. Fatma duk kukan datake jiki a mace da farin ciki fiddo idanuwa tayi da karfin gaske ganin abinda Bata taba gani ba a fili kafafunta na rawa ta juya baya da karfi tana hadiye yawun rikicewa cikeda mamakin Jannah da AZIZ din kansa. Sayd Kuwa baiji komaiba juyawa kawai yayi yana daga wayarsa da Falaq ta dawo da Kiran gurinsa Jin Daddynta Shiru ba magana. Kissing din bakinsa tayi da Kyau ta gama kashe duka karfin jikinsa ta sakesa tana kallan fuskansa cikin idanuwansa ta bude baki tace "I hate you AZIZ LIMBA, I hate you AZIZZ, I hate you with All my heart Mr LIMBA..... Fadawa tayi jikinsa ta rungumesa da karfi yana dagata sama ya rungume Shima yana cewa "Thank you Mss Jannah Zad" Saleem dinne ya qaraso gurinsu yana kallansu cikeda kauna da kulawa zaiyi magana ta saki AZIZ ta sake dawowa jikinsa ta rungumesa tana Jin kaman zuciyarta zata fashe sbd farin ciki ya qanqame hannunsa cikin nata sai a lokacin ya Kalli AZIZ da girmamawa a idanuwansa sosai yace "Thank you Boss" Murmushi AZIZ yai yana miqa masa hannu yace "Karka manta am not your boss now tinda ka tsayu da sunanka a yanzu kai owner ne na ZADS EMPIRES so we are Business partners a dayan hannun Kuma..... Jannah ya kalla da fararen idanuwansa masu kwarjini yace "Ni zuciyan kanwarka ne..... Da sauri ta kallesa tana kai Masa duka da hannunta tana cewa "AZIZZ" Murmushi yayi haka Shima Saleem din sbd yasan tsokanarta yayi ya bude baki yace "Thank you Boss" Murmushi AZIZ yayi yana wucewa gaba suka nufi ciki gabaki daya yana cewa "Ina alfahari da kai Saleem Zad, Ba iya sunanku ka dawo dashi ba da kimarsa ka zama Wanda naji dadi da farin cikin inganta rayuwarsa sbd ka banbance mun dabiu da halinka da suke iri daya Dana Matata wadda na jima da fahimtar a cikin matacce ko lalatacce ake samun me rai ko me tsafta. Suna shiga Jannah ta Kalli tsarin wani mahaukatan lafiyayyan Palon da tsarinsa da uwar dukiyar da aka zuba take kusa iri daya da gidansu na Greece, Ta taso ta saba da luxurious life amma a yanzu datake kallan gidan da duk abinda yake cikinsa da sunan wai gidan zaadens ne Jin tayi kaman ta kasa yadda da zasu iya sake rayuwar kansu a irin wannan matsayin, Kai tsaye Fatma ta nemi guri ta zauna tana kallan palon da girmamansa har ya baci duk da dai gida AZIZ da suke yanzu Aljannar duniya ce me zaman Kanta amma nan dinma yayi kyan da dai data ringa kallan koina. Masu aiki biyu ne mace da namiji suka fito daga hanyar kitchen cikeda girmamawa suka tsaya daga nesa kadan suna yiwa AZIZ din barka da zuwa kaman zasu zube qasa. Amsawa yayi kafin suka gaida Jannah wadda ka maqale jikin Saleem ta kasa sakinsa kaman yanda Shima yake rungume da kafadunta suna magana. Fatma ma gaidata akai ta amsa sayd Kuma waya yakeyi tin dazu yana daga nesa dasu guri hanyar babban dining room dayake palon Wanda yake dauke d dining din da kusan mutum 15 koma fiye zasu iya zama. Kasancewan masu aikin sunsan me Boss dinsu gabaki daya yafi buqata ya saka suna komawa kitchen ba bata lokaci aka kawo Latte coffee aka ajiye Masa tareda yankakken Apples masu sanyi sai Fatma da aka kawowa smoothie da Indian Samosas mai zafi ita Kuma Jannah ruwa mara sanyi sosai kawai tace a kawo mata Bata buqatan komai. Shima Saleem Mocha coffee aka kawo Masa nan suka fara magana sosai da Jannah da AZIZ din Wanda baya wani saka baki sosai sbd basu daman magana. Cikin sanyi Jannah ta kwanta kafadan Saleem din ta bude baki tace "Saleem meyasa ka tafi ka barni? Kasan halin Dana shiga a rashinka? Na shiga damuwan datafi nasu Dad akan tafiyanka sbd su na San inda suke a rife babu inda zasu bacemun amma ka tafi ka barni da tsananin kewanka da ciwon rashinka. Kuka ne me sanyi yazo mata hawaye masu tsananin zafi suna gangaro mata tace "Kana tafiya suka koreni daga Zads mansion, Na fito Banda gurin zuwa Banda Wanda zan nema bayan kai, Na nemeka,naje gurinsu Dad baa barina ganinsu, Na kwana a hanya,na kwana a shago nayi garari nayi yawon kafa ba ruwa ba abinci ba sitiran sakawa, Saleem I needed you more than koma na rayuwa a wancan lokacin meyasa ka barni ni kadai? Meyasa baka tafi dani ba? Na cire rai a komai na rayuwa sbd na kasa rayuwa babu ko daya daga cikin family ne sai gashi Allah ya hadani da Uwar datake cikin hali na neman nata ahalin 'ya da 'danta, Na hadu da Ummah tana hali na garari itama kaman ni, Na hadu da Ummah tana cikin ukuba da ciwon rashin ko inda zata kwana itama a titi da hanya take kwana, Ummah ta zama bangona sbd ta cikemun gurbin iyaye da yan uwa Dana rasa, Ummah batada lafiya amma kulawa da soyayyarta gareni ya sakani jajir cewa nayi aiki da karfi da lafiyana gurin kulawa da ita da ciwonta, Duk inda akasan Ummanah nada rashin lafiya qyamatanmu akeyi sbd tsoronta ahakan muka samu aiki gidan abincinda mukai rayuwa mun Dade acan ina kulawa da ita tana kulawa Dani kafin daga baya na dauketa muka tafi kauye, Acan mun samu tarba da kaunar data saka kuncin rayuwarmu ragewa har muka samu sanaar ciyar da kanmu, Ahakan muka rayuwa cikinsu da rayuwarsu ba hantara ba tsangwama ba qyama duk da sunsan Ummanah batada cikakkiyar lafiya, Shekaran su Dad daya cif aka sakesu muka taho kauye dasu inda muka dasa sabuwar rayuwa... Satar kallan AZIZ tayi ahankali Wanda idanuwansa sukai jajir hannuwansa na rawan da harya manta yanda ciwonsa yake tashi sbd nutsuwan daya samu se ayau din. Hannunta ta Dora ahankali kan hannuwansa dake tsananta rawa ta kama tareda dagowa ta sake kallansa hawayen idonta na gangarowa ta bude baki tace "Ummah ciwonta ya tashi a wata rana ne da duka bama kusa tayiwa yar yadikko matar modibbo duka sosai sbd ta tsokaneta da sunan mara hankali Wanda yayi sanadiyan suman yarinyar Dan haka su modibbo suka ce sai ummah tabar gidan da kauyenma gabaki daya sbd zama da ita hadari ne, Tashin hankalin da aka ringa yi kenan har da fitina Hakan ya saka Dad auren ummah sbd Bata kariya da Bata cikakkiyar matsayi da sunansa a bisa dole su modibbo suka hakura da zancen tafiyar Wanda tin daga nan suka janye hannu daga tallafa mana sedai su Maheer suka shiga aiki suma Dan mu tallafi kanmu. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 54 "Auren Ummah da Dad shine ya zama gata da kariyar da zamu iya bawa Ummah wadda ta zama uwa a zaadens da bazamu taba iya rabuwa da ita ba, Su Ammar sun zabi fara neman aiki da yawon gwawarmaya sbd inganta rayuwata data Ummah tareda son neman lafiyanta, Dukkanin hanyar samu ta gagara sbd kallan da akewa zaadens mara Kyau, Sunyi yawo sunyi neman har takai su modibbo sun fara barazanar korarmu Wanda ya saka su Dad karban aikin 4&4 bisa ga rashin zabi, Munyi aiki a 4&4 batareda sanin Waye me shi ba mun tsaya muna aiki ne sbd mu samu abinda zamu nemawa Ummah lfy Kuma mu nema muhallinda zamu samu nutsuwa,. Sake kallan AZIZ tayi kafin ta Maida kallanta kan Saleem dake kuka sosai kansa a qasa tace " A ranar da muka hadu da Mama a ranar muka San inda Mike Kuma a ranar tayi mana Barazana da rayuwarka akan mu Bata Ummah tasan yan uwanta daga karshe da muka hanata sai ta ringa threatening namu da rayuwanka koyaushe kafin tace mu dauki umman mu tafi nesa kada mu taba dawowa rayuwansu ita da AZIZ LIMBA, Munso tafiya lokuta da dama amma Allah bai bamu saan Hakan ba har sai da Allah ya hadamu dashi shikuma ya hadu da mahaifiyarsa, Saleem bamu taba sanin kana raye ba sbd mun cire ran sake ganinka a rayuwa Saida Mama ta sanar mana kana raye, Meyasa baka nememu ba Saleem tinda Kai kanada daman Hakan mu bama da dama ko daya a hannunmu sbd aiki mukeyi,aikatau mikeyi dukkaninmu bama da yancin kanm...... Kasa qarasawa tayi sbd kukan dayake tsananta mata ta fada jikin Saleem din ya rungumeta da karfi kukansa na tsananin tsananta ya ringa furta mata kalman "KUYI HAKURI KU YAFEMUN" qanqamesa tayi tana cewa "Bama fushi dakai Saleem tsananin kewanka mukeyi" AZIZ da tini Shima ya fice nasa hayyacin da Jin abubuwan da suka faru musamman irin yanda Jannah ta samu mahaifiyarsa takula da ita sukai garari a tare,suka samu mafaka suka rayu a tare daga karshe suka taru itada ahalinta suka Maida ummansa tasu Dan Bata kariya. Miqewa yayi ya fice batareda kowannensu ya lura ba yana fita Sayd yayi saurin isa mota ya bude Masa sbd ganin yanayinsa take suka bar gidan zuwa gida. Dayake ba nisa kusan duka a anguwa daya suke Dan haka ba Bata lokaci suka isa gidan suna isa Kai tsaye AZIZ din ya wuce underground dinsa ya isa bedroom hannuwansa na wata irin rawa ya dauko maganinsa yasha ya fada toilet yana zubawa qasa bayan ya kunnawa kansa ruwa. Jannah ma da Dan uwanta hadda Fatma dake zaune kuka sukeyi sosai har tsawon lokaci kafin suka rarrashi kansu yana Jin dukkanin kuka da baqin cikinsu ya qare sbd ya kebe kansa ya Hana rayuwarsa hutu da sukuni Saida ya sake kafa sunan ahalinsa a cikin jerin manyan businesses na duniya da taimakon AZIZ LIMBA daya tsaya ya zama ubangida,Dan uwa,Yaya Kuma masoyi a garesa ta hanyar basa kulawa da kuma dukiyarsa da connections nasa da hanyoyinsa da dubarunsa da dukkanin iliminsa. Komai nasa ya kammala sauran lokaci qanqani Wanda shine kadai ya rage Masa ya nema yar uwarsa da familynsa da baisan sun fitoba sbd AZIZ bai sanar Masa ba amma a yanzu Jin sun Dade da fitowa suna tare dukkaninsu a hade yaji gabaki daya duniyarsa ta gama dawowa daidai ta zama cikakkiyar dayake fata sbd yanason bawa ahalinsa sabuwa tsaftatacciyar rayuwa da damar sake zamowa asalin zaadens na baya. Jannah ma Jin takeyi dukkanin kuncinsu da damuwansu ta gama yayewa sbd ahalinsu ya cika cif zasu cike a yanda suke koda babu komai da Saleem yake dashi su dawowansa a garesu shine babban arzikin dayafi musu komai. A nasa bangaren baida labari na bayarwa sbd tin a ranar daya bayyana ga AZIZ LIMBA komai na rayuwarsa ya sauya dan AZIZ LIMBA a take ya basa damar sauya kaddarar ahalinsu ta hanyar tayar dashi daga saddaqarwan da yayiwa rayuwa, Shine ya nemowa Falaq Donor a Wani asibitin da Ammar yayi aiki Dan haka yayi amfani da sunan zaadens ya samar Mata donor a cikin iKon Allah Kuma aka samu bayan kowa ya cire rai daga rayuwar Falaq din sun barwa Allah komai sun rungumi kaddara. Wannan labarin ya Bata tas yana riqe da hannunta tareda bayyanar mata irin matsayi da girman da AZIZ yake dashi a zuciyarsa Wanda yake jinsa tamkar jininsa. Ajiyan xuciya ta sauke tana sake Jin soyayyar AZIZ din nata sake cike xuciya da ruhinta. Fira suka yi sosai kafin suka miqe yana riqe da hannunta ya fara nuna mata koina na gidan Wanda ya siya komai da guminsa da sunan zaadens, Bayan main palon da suke tsaye bangare hudu ne a villa din, Daga nan palon Kai tsaye zaka shiga palon kowane bangaren Wanda yake dauke da wani lafiyayyan Palon da luxuries kawai tako ina sai bedrooms biyu Master bedroom da bedroom kawai kowanne da makeken lafiyayyan toilet da shima kansa duniya ne. A cikin 4 bangaren Dad ne da babban Wanda yake dauke da Palo biyu sai dayan na Maheer zad sai dayan na Ammar Zad sai Kuma dayan nasa amma dukkaninsu babban main palon daya ne dayake dauke da dining room babba da kuma wani palon daga farko na ganin baqi sai Kuma office da library dinsu. Jannah ce kadai dakinta yake sama sbd saman Palo daya ne babba da bedrooms biyu sai bathrooms. Dakinsa ya wuce sbd lokacin sallan magrib da yayi ita Kuma da Fatma suka wuce sama sukai alwala da sallah. Sai da sukai ishai suka sauko tareda shi suka ci abinci a dining da aka hada lafiyayyan abinci ne soyayyar doya fara da sauce din kwai da hanta sai macaroni cheese da juice kawai. Suna gamawa ya koma Palo ya zauna sbd already yayi wanka ya sauya kaya kyakkyawan fuskansa sai annurin samun farin ciki da nutsuwa take fidda cikin sanyi da Wani irin class dayake tattare dashi irin na ogansa. Murmushi ta sake tana tahowa da gudu tai kissing gefen fuskansa tace "Saleem Zad ya dawo mana" Dariya yayi itama dariyar takeyi farin cikinta na kasa boyuwa sbd ko kallansa tayi farin ciki takeji. Juyawa tayi da sauri ta wuce sama tana Jin ranta fes. Wanka tayi ta fito ga mamakinta har ankawo musu kayan sakawa dayake har kusan kayan duka zaadens ankawo jerawa ne kawai baayiba sbd baa gama gyarawa ba. Undies din da aka siya sbd ita kadai data gani mamaki tayi sbd tarin yawansu da tsarinsu bare nasu Maheer musamman Ammar da komai nasa unique ne. Riga ta saka scoop neck doguwan riga har qasa mara nauyi sbd zata sauko suyi fira da Saleem din sai zata kwanta zatai Shirin bacci. Hula kadai ta sako akanta mara nauyi itama ta sauko tana fidda Wani sanyin kamshi. Tana saukowa ko zama bataiba Saleem ya kalleta yace "B AZIZ ya iso yace bazai shigoba ki samesa a waje" Kallan hanyar tayi da idanuwanta tana sake murmushi kafin ta nufi kofar fita ta fice a natse. Yana harabar gidan Zaune cikin wata orange Lamborghini sanye da short Gucci wears fuskansa fresh kaman sabon saurayin da yake fara zuwa fira yau. Kafeta yayi da idanuwansa masu Kyau da Haske yana Jin wata sabuwar nutsuwa da kaunarta na kashe jikinsa. Itama tin daga nesa take kallansa ta iso motar zai bude ya fito ta dakatar dashi da hannunta tana qarasowa har bakin kofar motar takai hannu ta bude motar tareda kallansa da idanuwanta farare shauqinsa gabaki daya na rufeta sbd sabuwar soyayya da kaunarsa dake ratsa koina nata. Shima kallanta yakeyi da idanuwansa dake nuna tsananin Sonta dake cikinsu. Shigowa tayi motar ahankali ta haye kafafunsa suna fuskantar juna kafafunta na zagaye bayansa. Wani kallan mamaki da killer smile ya sake yana kallanta idanuwansa na shigewa ciki ciki. Murmushi ta sakar Masa tana kamo gaban rigarsa takai fuskanta gap da tasa har suna shakar numfashin juna tace "Barka da zuwa Mr AZIZ LIMBA" Wani mayen murmushin ya sake sakewa yana mata wani lazy Kallo ya bude baki zaiyi magana ta Dora yatsanta daya akan lips dinsa tana cewa "Anan zaka barni na kwana gurin Saleem right? Girgiza kai yayi yana cewa "Duk yanda kikeso Mi Lady" Murmushi tayi tana Dora lips dinta kan nasa ta tsotsa ahankali tana dagowa zata kallesa ya riqeta cikin sanyi yana Maida bakinsa cikin nata yafara kissing dinta cikin wani irin shauqin tsananin Sonta da kaunarta data ninku ta Kuma ninkuwa ayau. Kissing dinta yakeyi itama tana kissing dinsa sbd a cike suke da tsananin soyayyar juna data ninku iya ninkuwa ayau din. Hannuwansa ya zira cikin rigarta yana yayewa cinyoyinta na bayyana ya fara shafasu suna ci gaba da kissing juna kaman zasu cinye juna tana sake kamo kansa shikuma yana zame rigarta ta sama. Babu Wani haske a harabar gidan hakama tsit koina sbd babu kowa securities na waje hakama su Saleem na can ciki. Nishinsu ne me Wani irin shauqin zafin romance yake tashi motar a slow ga qamshinsu daya gauraye sanyin AC na motar dake tashi. Strapless bra din dake jikinta yakalla da jajayen idanuwansa bayan ya zame rigarta daga sama zuwa qugunta yakai hannunsa ya saka lock a mota yana zame bra din tareda Kai fuskansa akai yana lumshe ido numfashinsu na sake gaurayewa. Hannunsa ya saka cikin cinyiyinta dake bayyane ta qasan rigar ya shafi cikinta zuwa mararta kafin ya balla net panty din dake jikinta ta gefe daya ya sake yaga dayan gefen ya zaresa ya jefar seat din gefensa yayi sama kadan da ita har lokacin bakinsu na hade ya samu damar bawa kansa hanyar zuwa inda ya kamata suka lumshe ido a lokaci daya tana sauke numfashi me karfi na yar wuya sbd koyaushe zai hadu da ita Jin take kaman komai yafi karfinta. Kissing din juna sukeyi yana fara basu dukkaninsu abinda suke so ta fara baya da wuyanta tana Jin kaman ranta zai bar jikinta sbd abinda takeji shikuma kugunta yake riqe dashi yana mata yanda ya kamata kansa notikan kansa na zarewa suna fidda Wani irin sexy numfashin da zai iya tada tsikar jikin duk Wanda ya ji. Sun dauka Dan time a cikin yanayin kafin suka samu nutsuwa ya bude Ido ya kalleta yana lasar lips dinta cikeda kauna yace "Thank you for the best tukuici Mrs LIMBA" Lafewa tayi jikinsa tana sauke numfashi Mai sanyi har tsawon mintina kafin sukai magana sama sama kafin ya Maida mata bra dinta da rigarta ta fito shikuma yayi amfani da tissue din motan suka fito yana riqe da hannunta har kofar palon tareda qaramar LV suitcase qarama daya xo mata da ita da kayan da zatai amfani dasu na kwana biyu sukai sallama ta shige ya juya ya koma mota. Yana isa gida idanuwansa suka sauka akan pant da tissue dayai amfani dasu ya sauki pant din ya saka aljihunsa da tissue din yafito ya wuce ciki sbd wanka da Shirin bacci. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 55 A closet dinsa ya jefa panty din ya wuce toilet yayi flushing tissues din ya sakarwa kansa ruwan dumi yana lumshe ido zuciyarsa cike da nutsuwa da kwanciyan hankali. Wankan tsarkake Kai yayi ya fito ya shirya cikin kayan bacci ya haye gadonsa yana rufe ido. *****Itama a Dan kunyace da fuskewa ta shiga Palo riqe da jakan daya kawo mata ta Kalli Saleem Wanda yake zaune har lokacin a Palo suna Dan fira da fatma wadda ta sauko itama yana tambayarta labarin kauye da yanayin familyn na kauye tana fada Masa suna kokarin sakewa da juna tinda anzama makusantan family a yanzu. Babu Wanda ya kalleta a cikinsu Dan haka ta wuce Kai tsaye batareda itama ta tsaya ba. Hayewa sama tayi tana isa bedroom dinta ya ajiye jakan tana nufa bathroom ta zare doguwar rigarta da bra da su kadai ta samu dawowa dasu ta fada ruwan dumi ahankali tana rufe ido Soyayyansa da kewansa na rufeta. Wankan tsarkake Kai tayi itama ta fito ta sake saka wasu kayan amma na bacci riga da wando har qasa masu santsi ta ziro slippers ta sauko tazo ta zauna gefen Saleem tana shiga firarsu batareda kowannensu yace mata komai gameda baqonta daya xo ya tafi batareda yashigo ba itama batace komaiba akansa. Snacks masu aiki suka kawo musu aka cike table din gabansu dashi da milk drinks masu sana fira suna Dan ci sama sama har kusan tsakiyar dare tukuna kowa ya miqe sukaje suka kwanta kowa ransa fes. A daki daban daban suka kwana da Fatma wadda itama ta koya kwanan daki ita kadai a yan kwanakin. Da Asuba kowa na sallah suka koma bacci babu Wanda ya tashi sai kusan 11 Dan haka Fatma ce ta fara tashi tai wanka ta saka kayan da ita kanta tasan bana marara karfi bane sbd tanajin banbancinsu sosai a jikinta musamman na gidan AZIZ LIMBA komai nasa a babban level yake. Saukowa tayi dayake ta saba da aiki Bata cika son zaman Banza ba ko tace hutu sosai Dan haka kitchen ta nufa ta taimakawa masu aiki suka qarasa aikin breakfast da sai a lokacin. Jerewa sukai a dining ta hado fruits datasa Jannah ko tace zaadens koma tace yawancin masu kudin basa cin abinci su gama ba fruits a gurin tinda ko AZIZ LIMBA taga Hakan ne sam indai Yana dining koshi ko ahalinsa to dole zaa kawo fresh fruits bayan abinci. Tana kokarin gama jera komai Saleem ya fara shigowa Jannah na bayansa yana sanye da navy blue Armanis kamshinsa na tomford ya cike gurin kyakkyawan fuskansa a natse. Jannah murmushi takeyi tana kallan Fatma din tace "Wow chief Fatma har kin karba kitchen din kenan" Murmushi Fatma tayi tana gaida Saleem ya amsa yana mata sannu da kokari daga nan suka zauna har da Fatman suna fara breakfast. Suna gamawa basu wani dauki lokaci ba Saleem ya fito da key din motan Jaguar Ford me shegiyar Kyau da tsada suka fita. Yawo sukai irin Wanda suka saba abinsu a can baya na kashe kudi a banza a wofi sbd yanda ake siyan wasu abubuwan da kudin daya kamata a siya Wani abin me mahimmancin dasu. Basu dawo ba se dare sosai Kuma AZIZ bai nemesu ba sbd yanason basu isashiyar time da juna tinda ba yanzu Saleem din zai koma gida ba sai an Dan sake kwana biyu sbd akwai abinda ya rage Masa amma dai Nigeria din ita ya dawo kenan a Lagos zan jira ya qarasa komai kafin ya bayyanar musu. Washe gari ma fita sukai se dare sosai suka dawo Dan yawon Daren bawai Wani abin damuwa bane garesu tinda Tare suke. Kwanansu hudu cif suna fita suna shaqatawansu dukkanin wata rayuwar da Jannah ta manta ta hakura da ita ta baya da suna cikin daularsu Saida Saleem ya dawo mata da ita sbd takai a dakinta a closet dinta babu abinda babu bakuma kadan ba hakama designer bags,shoes, scarfs,shirts,jeans, jackets, earrings, bracelets da turarikanta babu abinda babu a yanzu, Ba ita kadai ba ita kanta fatma babu abinda aka siyawa Jannah din da bai siya mata ba sai Wanda Bata saba ko iya amfani dasu ba. Yau kwanansu shida a gidan Dan haka hankalinta gabaki daya yanzu ya koma kan tinanin AZIZ LIMBA da sam baizoba bai kira ba duk da kullum yana magana da Saleem batareda ta sani ba. Batada waya har lokacin Dan haka batada daman kiransa,Saleem yaso siya musu waya amma ta Hana sbd tana son sai ya bayyana tukuna Dan a yanzu idan taje da waya su Dad na gani zasu ce AZIZ ne ya bata. Da dare yau har guraren 10 tana duba abu Apple laptop din da aka siya mata ta saka Gmail nata tana duba Wani abu. Rufewa tai ta miqe tana kallan time ta nufi toilet tayi wanka ta fito tai Shirin bacci ta saka doguwan rigan bacci me Dan kauri kadan da kadan ta wuce gwiwanta. Harta zauna bakin gado zata kwanta taji buqatan cin Wani abin sbd cikinta da kawai ya yashe ba komai a ciki take ji. Doguwan kimono ta sako akan kayan jikinta ta sauko qasa tana Jin sosai ma takejin zata ci abincin. Kai tsaye dining take kokarin nufa tana kaiwa gap da shiga qamshinsa ya sauka hancinta da sauri ta dakata tareda juyowa cikin slow ta Kalli palon. Zaune yake tareda Saleem da wasu takardu a gabansu Wanda AZIZ din ya saka hannu na karshe akan ya barwa Zaadens suci gaba da kulawa da juyawa Jannah da Falaq 4&4 dinsu tareda duka dukiyar daya zuba a 4&4 din me tarin yawa daman sbd Jannah da Falaq ne ya budesu. Rufe takardun yayi tin lokacinda ya hangota tana saukowa ya Kafeta da idanuwansa a natse cikin sanyi yana kallanta cikeda kewar da yai mata sbd ya Bata cikakkiyar time dinta da Dan uwanta dayasan tana tsananin kauna. Hannunsa daya ya daga mata cikin class da wayewa tareda tsantsar ilimi yace "Hi Mrs LIMBA" Murmushi ta sake tana juyar da idanuwa kafin ta kallesa ta daga Masa hannu itama tana cewa "H AZIZ LIMBA" Hannunsa ya ware mata daga zaunen dayake kafarsa daya akan daya cikin wani irin class. Girgiza kai tayi tana murmushi ta nuna Masa dining room da cikinta tace "Yunwa sosai" Murmushi yayi ya Kalli Saleem yace "Saleem Zad ya akai matana take fama da yunwar dare? Baka kulamun ita yanda ya kamata ne? Dariya Saleem yayi yana juyawa ya Kalli Jannah din yace "May be dai ta zama Wani abin ne daban amma ko abincin dare Bata cika ci ba she's always on diets take fada" Dining room din ta shiga da sauri taga babu komai a dining ta fito ta nufi kitchen tana shiga fridge ta nufa sbd gabaki daya cooks da masu aikin sun wuce bangarensu. Babu komai a fridge sai kayan zaqi da sanyi. Tsoki taja ahankali tana juyowa sbd Bata ma kaunar cin duk wani abin zaqi a yanzu abinci me spicy taste takeso Kuma ita bazata iya dafawa ba Dan ba dahuwanta take so ba wani ya dafa ya Bata. Fitowa tayi fuskanta a narke ta iso gurinsu Kai tsaye gurin AZIZ din ta nufa ta zauna tana kallansa da idanuwanta da har sun fara Dan sauyawa da cikowa da hawaye tace "Yunwa nake ji sosai" Hannunta ya kama ahankali cikin nasa ya sarqe yatsun su ya kalleta yace "Duk abinda kikeso shi zakici yunwa ba zata saka Mrs LIMBA kuka ba" Saleem ne ya dauki wayarsa zai kira masu aikin gidan su taso gabaki dayansu Dan girka mata duk abinda takeso AZIZ ya dakatar dashi ta hanyar miqewa yana cewa "No need for that" Miqar da ita yayi yace da ita zai tafi taci abinci kawai acan. Saleem har waje ya rakasu suka shiga wata motan daban da ayau ma shine ya tuqo da kansa suka fice Jannah na cewa sai ta dawo yanzu ba da jimawa ba. Suna fita gidan ya daga wayarsa ya turawa Sayd sakon kafin ya iso a girka the simplest spicy abinci me Kyau. Sayd daman baya kwanciya a kaida matiqar AZIZ baya gida Dan haka koda sakon ya shigo yana zaune lafiyayyan Palonsa yana Kallo sama sama a flat screen yana Kuma Dan chats a wayarsa. Kai tsaye jammy ya kira ya sanar Mata itama take ta miqe ta sauya kaya daga na bacci ya nufi kitchen ta Dora lafiyayyan Indomie Noddles dasu carrots da qodar da daman akwai dafaffiya a freezer. Cikin lokacinda bame tsayi sosai ba ta qarasa dafawa ta kawo dining kenan ta ajiye suna shigowa. Ruwa da fruits masu sanyi da mango juice ta kawo ta ajiye ta gyara kitchen ta fice bayan ta rife koina. A dining room din suka qaraso suka zauna tana ganin Indomie din yawunta ya tsinke ta saki hannunsa daya a qarasa da Dan sauri tana zare kimono din jikinta ta jefar tana zaunawa ta dauki fork ta debi Indomie din tana kaiwa bakinta. Lumshe fararen idanuwansa tayi cikin Jin tsananin dadi ta dago ta kallesa tareda miqa kama hannunsa ta zaunar gefenta tana cewa "Yayi dadi zaka ci?? Girgiza kai yayi yana cewa "No" Cigaba Daci tayi tana Jin dadi abarta ta dauki mango juice din dake cup Tasha sosai ta juyo ta kallesa ita ya zubawa kyawawan idanuwansa masu kashe jikin Mai kallansu yana kallanta cikeda kulawa da kauna me sanyi. Murmushi tayi ta miqe ta dawo kan kafafunsa ta zauna suna facing juna ta debo Indomie din me tsayi da baa karyaba gurin dafawa ta nufo bakinsa da ita tace ya bude baki. Cikin idanuwanta ya kalla bai musa na ya bude mata bakin ta saka Masa Indomie din tana murmushin mugunta sbd yajin dayake cikinta. Hadiyewa yayi da sauri yana kallanta da idanuwansa da suka sauya tsabar masifar dayaji ta masifaffen yaji ya bude baki zai yi magana ta dauki mango juice takai bakinta ta cika ta ajiye tana Dora bakinta akan nasa tana basa ahankali yana sha yana lumshe idanuwansa da har sun Dan sauya sbd bayason yaji gaskia ko kadan yana sakasa zafin ciki. Sassauci ya samu na abinda yaji bayan data basa juice din ta tsotse Masa yajin tas ya lumshe ido yana sauke ajiyan xuciya cikin sanyi. Zufa ne ya da tsatsafo a goshinsa ta dauki tissue ta goge Masa ahankali tana sake debowa takai bakinsa tana dariya. Cikin sanyi ya bude baki yace "Is this a punishment or...... Katsesa tayi da cewa "Yes Mr Husband, Kwana nawa no calls,no massages bare zuwa.... Wani murmushin wahala ya sake yana marairaice Mata fuska kaman ba Shiba zaiyi magana tace "No,no just take your punishment in peace AZIZ LIMBA" Bude bakin yayi ta saka Masa ya cinye yana daurewa idanuwansa da goshinsa na nunawa sbd idonsa da yakeyi Dan ja goshinsa Kuma yana Dan fidda qananun zufa kadan. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 56 Dariya takeyi tana basa yana cinyewa ahankali yana kallanta da idanuwansa cikeda kauna da shauqin yanda take dariyarta ransa na sanyi da ganin dariyan da farin ciki a fuskanta. Tausayi ya Bata cikin yar dariya da tsananin kaunarsa ta dauki ruwa me sanyi takai bakinsa ya girgiza mata kai yana kallan bakinta data basa juice dashi ta sake murmushi tana cewa "Zaka Sha anan?? Ta fada tana nuna bakinta da yatsanta kaman wata qaraman yarinya mara wayo. Gyada kai yayi Shima yana kallanta idanuwansa gwanin tausayi. Fruits ta janyo ta dauki watermelon me sanyi sosai jajir da ita takai bakinta ta tsotsa ahankali kafin ta kamo fuskansa da hannuwanta biyu ta Dora bakinta akan nasa ta saka Masa ciki direct tana kallan idanuwansa daya lumshe yana karba cikin sanyi da samun nutsuwa. Sauko daukowa tayi tana sakawa bakinta ta sake basa ya karba yana zagayo qugunta dake zaune kan kafafunsa. Cigaba da basa tayi yana karba yana kallanta kaman zai hadiyeta harya dena Jin yajin kwata kwata ya kalleta ta dauko ta karshe zata basa ta fadi tana fadawa cikin rigarta. Kallansa tayi Shima ita ya kalla Ta ajiye fork din zata saka hannu ta ciro ya riqe hannunta yana ta bari ya dauko da kansa. Kan dining table din ya maidata ya zaunar yana shafa wuyanta cikin wani irin sanyi da nutsuwa yana kunnuwa ya Kalli fuskanta da itama shi take kalla cikeda so tana murmushi. Kansa ya ringa sakawa yana shafa mata fuskansa a wuya zuwa kirjinta kafin ya saka kansa cikin rigarta yana bin melon din har tsananin cibiyarta da mararta ya fidda harshensa ya lashi melon din a gurin tareda fatarta kafin ya dauketa cikin bakinsa yana hadawa da fatar mararta ya Dan cisa kadan ta saki wani malalacin numfashi me sautin ihun shauqi kadan tana yin baya ya tarota da hannuwansa batareda ya ciro kansa daga cikin rigarta ba. Inda ya ciza din ya hura mata yana fiddo kansata wuyan rigarta data kasa daukansu su biyu aciki ta yage Kai tsaye daga gaba sama zuwa qasa anan lafiyayyar fatar kirjinta zuwa cikinta da cinyiyinta suka bayyana ya shafasu yana miqa kansa fuskanta a tare suka kama bakin juna suna wata lafiyayyan French kiss yana qarasa zare yagaggiyar rigarta jikinta. Sake zagayo wuyansa takeyi da hannunta tana basa damar kissing nata dakyau suna fidda numfashi me sanyi da yamutsa kwakwalwa. Rigar jikinsa me bottoms suka bude gabaki daya suna jefarwa yana sake matsawa da ita tsakiyar dining din, Plates da sauran kayan dake kan dining din ya ture duka da hannunsa suna hayewa tsakiyar dining table din yana zare Sauran abinda iyashi kadai ya rage a jikinta ya jefar yana sake hade bakinsu nishinsu me sanyi da tada tsikar jiki yana cike gurin musamman da suka fara abinda ya tsananta nishin yana saka gabaki daya gurin daukan dumi da yanayin shauqin da idan Wani yaji zai iya zarewa shi kansa. Love me Kyau da nutsuwa tareda wata irin zafaffiyar romance suka gama samu a kan dining din kafin suka samu nutsuwa suna sauke numfashi me dadi da kwanciyan hankali. Sun dawo daidai tsawon mintina kafin ya dauketa da wasu daga cikin kayansu da bai kamata kowa ya gani ba kaman yanda yayi last time suka bar gurin zuwa bedroom dinsa. Suna isa Kai tsaye toilet suka nufa sukayi wanka ta rigasa fitowa daure da towel ta zauna tana goge jikinta. A cikin kayan bacci iri daya sukai Shirin baccinsu kafin suka kwanta yana shigewa jikinsa kaman baby take bacci me dadi ya daukesu. Washe gari koda fatma ta tashi Jannah Bata gidan Dan haka Bata damuba tayi ayyuka tana debewa Kanta kewa har Saleem ya fito yayi breakfast ya fice Shima aka barta da masu aiki kawai daga nan tana gama komai tayi wanka ta shirya taxo palon qasa ta zauna tana kallonta hankali kwance. Jannah Bata dawoba a ranar sbd tayi datai da AZIZ wadda ta daukesu sati daya kafin suka dawo sbd Jannah din data fara shiga kewan gida haka kawai taji gidan takeso ko abinci ma na gidan takeso Dan haka dole suka dawo suna dawowa ta daga hankalinta gidan takeson tafiya. Ba yanda ya iya haka aka shirya musu komai duk da Bata dauki wasu kayanba sbd kada su Dad su gane. Jirgi aka sakasu Wanda ya saukesu Abuja driver me zaman kansa aka saka yaje airport daukansu tareda kayansu na tafiya kauye da aka bari Abujan baa tafi dasu ba aka kaisu gida. A gate sukace driver ya ajiyesu sbd basason su shiga 4&4 din tareda shi ga Kuma Jannah din da suka iso ba lafiya ta galabaita sosai tayi fayau daman ta qara Wani irin mahaukacin haske me Kyau dake bayyanarda tsananin hutu da kwanciyan hankali da sauyin rayuwan data samu. Suna shigowa gate na biyu Garba dake harabar gidan tsaye yana waya shine ya fara ganinsu ya kashe wayar cikeda mamaki da farin cikin ganinsu ya qaraso yana karban kayan Hannun fatma yana cewa "Tafiyan yamma kukayo? Meyasa baku kira Kun sanar da dawowanku ba? Maheer daya fito idanuwansa akan Fatma datai Wani mayen fresh haske sosai fatarta na daukan ido idanuwansa suka fara sauka ya sake baki yana kallansu da mamaki me tsananin gaske yace "Ku Kuma daga ina haka? Lfy Kuwa kuka dawo? Ba cewa akai ku jira zamu Taho ba? Jannah dake Wani Glowing ya zubawa ido yana cewa "Lafiya kike Kuwa Jannah? Kodai bakida jini ne kwata kwata kikai wannan hasken?? Ammar da Dad da suka fito a tare sbd duka sallan magrib zasu masallaci suna ganinta da jin maganar Maheer ta karshe take hankalinsu yayi mugun tashi suka qaraso da sauri Dad na kunna fitilar wayarsa me haske yana haskata da kyau Danma ya tantance yace "Jannah ciwo kikai a kauyen ne ko me? Bakwa samun abincin ci ne kokuwa? Meyasa kika kode haka kaman me ciwon rashin jini?? Ammar ne ya karba da cewa "To kokuwa da batada jinin da gaske ne?? Fatma data rasa ta ina zata fara magana karban zancen tayi da bude baki tace "Dad tinda mukaje batada lafiya ko abincin kirki Bata iya ci dakyar ma mukai wannan kwanakin ganin hakan yasa muka dawo" Jannah datake cikin yanayi na rashin Jin dadi dagowa tayi dakyar ta Kalli dad dinta Wanda ya rungumota jikinsa cikeda tsananin kulawa da tausayinta tareda Dana sanin turata kauyen yace "Muje ki huta gajiyan tukuna sai muje asibiti gobe inshallah ko Akira Dr" Ciki suka nufa gabaki dayansu kaman zasu cire ciwonta su sakawa kansu. Ummah dake palon sama zaune tana waya da AZIZ a wayar Falaq fiddausi ce ta sanar da ita isowansu Jannah din Wanda AZIZ ya riga ya sani tinda shine ya saka driver zuwa daukansu. Sallama Ummah tayi dashi suka sauko gabaki dayansu Falaq na gaba cikeda farin ciki me tsanani. Koda suka isa dakinsu Jannah din ummah ce ta fara isa gareta ganin yanayinta tana zuba mata ido sosai ta kamota jikinta har tana hadawa da hannun Dad Wanda yake kokarin kwantar da Jannah din ya dago ya kalleta da idanuwansa cikeda wata irin kewa da kauna me tsafta duk da ko a jiya suna tare abinsu Dan tinda AZIZ baya nan Shima ya samu ya ringa lallabata suka koma da sakewansu da juna kamar baya Wanda babu sanin kowa kaf a gidan har yayansu a dakinsa Wani lokacin take kwana sbd soyayyar da sukewa juna suma me karfi da tsafta ce, Itama kallansa tayi tana dan dauke Kai ta rungume Jannah jikinta tana cewa "Meya sameki Ummijan? Lfy Kuwa? Ko gajiyan hanya ne? Ammar da duk ya kasa sukuni Jin yake kaman ya tattaro likitocin Abuja ya kawo su gabanta duka yace "Ummah sam Jan ta sauya gabaki daya jini da ruwan jiki ne babu a tattare da ita ji yanda ta kode" Cikin damuwa umman tace "Wlh Kuwa hasken nan yai yawa har daukan ido take gashi batai rama ba kaman ma sanyi ya kumburata abin kam yayi yawa a nemo likitoci saikace wata mace Mai ciki...." Maganar umman ta saka Fatma zamewa kasa da karfi ta fadi a kofar fitowa daga toilet tsabar Wani mugun dukan da maganar taiwa tsakiyar Kanta da kafafunta. Gabaki daya juyowa sukai suka kalleta cikin tsoro sbd faduwan gaske me karfi tayi wadda ya kamata ace ta fasa ihu amma tsabar tashin hankali da tsananin tsoro da shock din data shiga kasa ihun tayi sai kawai ta miqe tana zare ido azabar faduwan na ratsata ta zubawa Jannah idanuwanta gabaki daya tana kallanta cikin yanayin da Bata taba lura ba ko tsayawa ma ta Kalli sauyinta sai kawai ta fasa kuka tana amsa sannun da ake mata na faduwa amma ba faduwan ma takewa kuka ba masifar da kila zasu shiga. Jannah ma maganar umman sakata mummunan faduwan gaba tayi ta Kalli yanda Fatma ke kukan wayyo ta shiga uku itama take hawaye suka tsinke mata tana cewa kar a kira likitoci gobe zataje asibiti sbd tanason hadda motsa jikinta. Da mamaki kowa ya kalleta amma Ummah tace ba damuwa yanda takeson zaayi. Su Dad ficewa sallah sukai hakama kowa Banda Falaq data ringa Jin kaman ta cirewa Jannah din komenene ciwonta. Har dare baa bari Jannah da Fatma suka kasance su kadaiba sbd kulawa da kowa ke nunawa gashi ciwon sai tsananta yakeyi gabaki daya kaman kada su iso jikinta yana neman rikicewa Dan Hakan nema baa tada maganar zaman da sukai a kauye ba duk da kowa yaga sauyin daya kamata ace anyi magana akansa amma dai duka anyi Shiru sbd yanayinta. Kwana tayi wahalce sbd wani irin zazzabi da amai da yunwar datake ta cewa tanaji Fatma sai yawon kitchen da fridge ta kwana yi. Washe gari Tinda safe akace su fito akai Jannah din asibiti ta maqale akan ita da Fatma kawai zasu. Duk yanda su Dad sukai haka Jannah din ta saka ummah taiwa Dad din magana aka barta drivern Falaq yakaisu su biyu kawai bayan Ammar ya basu kudi me kauri da zasuyi komai a wadace. Nicky ma a safiyar cikin tsananin tashin hankali tabar gidan ta nufi asibiti batareda sanin kowaba sbd ciwonta da amai daya kasa ci ya kasa cinyewa tsawon lokaci gashi wasu sauyi take gani a tattare da ita. Motar su Jannah ce ta fara isa asibitin wadda take kamar ta LIMBAS sbd kaf ahalinsa likitocin asibitin suke gani, Suna shigewa motar Nicky na parking itama ta fito ta shige tana saka wayarta flight mode sbd batason kowa ya nemeta a lokacin. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 57 Jannah da Fatma kusan tashin hankalinsu daya sbd babu Wanda ba masifaffen tashin hankali yake ciki ba sbd tsoron abinda zasu iya gani ko tabbatarwa, Fatma Jin takeyi kaman ta Dora hannu akai ta ringa fasa kuka da ihun abinda kwadayinta ya janyo mata sbd itadai tafi dauka kwadayinta ne yakaisu sbd ta biyewa son xuciya Bata Hana Jannah ba suka je suka ringa yawo da Jin dadinsu yanzu batasan tayaya zata fuskanci hukunci da tashin hankalin da zai biyo baya ba Dan su Dad dasu modibbo wlh kila ita zasu fara ratayewa. Jannah tsoro da tashin hankalin datake ciki ya hanata ko iya magana ya yunwar azaba tanaji amma ko appetite na cin abincin batada shi sbd zuciyarta dake harbawa kaman zata fado idanuwanta sunyi jajir hawaye na cikowa idanuwanta tana shanyewa. Tausayin Jannah din da firgici ne suke cike Fatma ita suna busar Da idanuwanta tana ma kasa ko hawayen ita. Zaunawa sukai jiran a kirasu bayan sun gama duka procedures din, Nicky ma ta gama komai ta wuce dakin da zata ga nata likitan sbd ba daki daya zasu ga likita ba. Likitan da Jannah zata gani akwai wani a gurinsa Dan haka suka Dan jira ita Kuwa Nicky tana zuwa ba kowa Dan haka kai tsaye ta shige office din. Bayani tai Masa na abubuwan datake fama dasu yawan amai da yawan cin abinci Wanda kwata kwata ya lalata diets dinta sai Kuma yawan zazzabi kullum cikin zafin jiki da night and morning sickness take. Kallanta Dr din yayi yana rubuta a computer din dake gabansa na bayanan datai Masa yace "Are you married? "No" ta fada tana girgiza kai fuskanta a yamutse sbd tambayan dayayi Mata da Bata shafi ciwonta ba. "When last did you see your period Ms Aysha?" Ya jefa mata tambayar yana rubuta report din bayanta a computer. Dagowa tayi gabaki daya ta kallesa sbd yanda tambayar ta Sara Kanta da take yayi nauyi sbd gabaki daya ta Manta ma da period din daya tambaya Wanda ta manta Rabon ma dataisa sbd tashe tashen hankalin data ringa shiga a 4&4 ta zare. Tinani me karfi da Sauri ta fada na last da period yazo mata amma ta manta kwata kwata. Kallanta likitan ya dakata yana yi sbd jiran amsarta da ganin yanda ta shiga tinani alaman ta manta. "Karki damu we will run some tests sbd dubawa may b mu iya ganewa, So bayan wannan duka bakyajin wata matsalan? Gyada kai tayi bakinta na mutuwa da tsananin tsayuwa da tinaninta yayi cak. "Kina cin abinci sosai? Gyada kai tayi "Ciwon mara fa ko Kuma irin nauyin mara koyayan? "No" tace bakinta na sake nauyi. Rubutu yayi sosai a computer kafin ya kalleta yace "Ga nurse nan zuwa zata kaiki inda zaa qarasa dubaki" Kafin ta bada amsa aka bude kofar nurse ta shigo tana kallanta cikeda kulawa tace su tafi. Miqewa tayi ko magana kasawa tayi tabi bayanta suka fice kafafunta na Dan rawa sbd gabaki daya maganar rashin ganin period dinta ya saka kanta toshewa tas Bata gane komai test din da akace kawai take jiran ai mata. Jannah ita sai a lokacin ta samu shiga gurin Dr din Dan haka itama tana shiga ta zauna jikinta babu inda yakeda karfi idanuwanta gabaki daya sun qarasa kodewa. Kallanta likitan yai Kai tsaye ya fahimci kaman akwai ciki a tattare da ita Dan haka ya fara da tambayarta tanada aure. Gyada kai tayi tana sake Jin faduwan gaba kafin ya fara Masa bayanin yanayin yanda take Jin rashin lafiyarta kafin Kai tsaye karshe tace Masa so take kawai ta sani idan akwai wani abu daya danganci ciki a tareda ita. Murmushi likitan yayi sbd ganin yanda duk ta kasa sukuni yace "Ba damuwa amma dai da alamu kaman akwai cikin so zan tabbatar ne idan na tura ki akai test ko scanning kawai a kawo Mun" Nurse ya kira ta tafi da ita itama kafafunta sai rawa sukeyi suna jiqewa da gumi sbd tsoron Familynta Mai tsananin gaske kawai dataji ma yana sake rufeta sbd maganar ciki ta wuce ma duk gargadin da suke mata akan AZIZ. Suna fitowa Fatma ta miqe idanuwanta akansu tana jiran Jin magana daga Jannah amma ba komai sai kawai tabi bayansu itama. Nicky dake zaune gaban likita bayan Dan lokaci da aka gama mata komai take aka gane cikine a jikinta tsawon wata biyu da satika batasan lokacinda ta zube a gurinba tana neman somewa nurses biyu sukai saurin riqeta cikeda tsananin kulawa suna zaunar da ita zasu fara Mata wani sabon bayanin batace komaiba ta kwace takardun hannunsu na results din scanning nata ya miqe ta fito kafafunta na tsananin rawa kanta na juyawa da karfin gaske take taji wani sabon Aman ya taho mata da gudu ta isa restroom ta ringa zuba aman jikinta na tsananin rawa sbd tsabar mummunan tashin hankalin dayafi kowace tashin hankali da kaddararta muni. Aman takeyi sosai tana zunduma kukan daya saka idanuwanta ja ta gama ta fito ta nemi guri ta zauna tana saka kanta cikin kafafunta wani irin kuka Mai tsananin ciwo da Daci yana xuwar mata a karo na farko dataji tana tsananin kewa da neman mahaifiya a rayuwarta sbd batasan wace irin kaddara ce wannan ba, Batasan yaya zatai ba, Batasan me zatai da Kanta da cikin ba, Batama riqe sunan Wanda kaddara ta sakata samun cikin nasa ba, Batasan ma Yaya ake cirewa ko renan ciki ba tayaya zata wayi gari da wannan girmammiyar kaddarar batada Wanda zata gurinsa ta fada Masa ya rarrasheta. Kuka takeyi sosai duka jikinta yana rawa tanajin kadaici da wani irin kewan Dan uwanta da shi kadai gareta Kuma shi kadai zai karbeta da kaddararta suna ciketa duk da tasan bazai ji dadin Abinda tayi din ba. Kasa tashi tayi sbd yanda kukan nata yake ratsa zuciyarta da dukkanin lafiyarta Dan ayau kwata kwata ko tashi ciwonta beyiba sbd emotional lamarin da bai taba samunta bane akan a sameta a lokacinda take neman ko Wanda Bata saniba bane ya kalleta ya rarrasheta ko zata samu sanyi da sassauci amma babu. Batasan iya tsawon lokacinda ta dauka a gurinba zaune tana cikin kuka da quncin rayuwa gabaki daya gata da wani irin tsananin tsoro da son rayuwarta da bazata iya tinanin cire cikin ba sbd kawarta daya a duniya Kuma ta rasa ranta ne gurin terminating ciki Dan haka ita bazata iya ba batason rasa ranta tsoro takeji. Kaman daga sama cikin kunnuwanta ta juyo muryan Jannah wadda ta bude baki cikin tsananin tashin hankalin da itama ta samu Kanta me firgitanwa muryanta na rawar kuka tace "Fatma Dad da Maheer kasheni zasuyi ida suka San da cikin nan, Ammar mutuwa zeyi idan ya San da cikin wani a jikina, Daga dawowa kauyen da suke tinanin sun turamu su samu ciki a jikina wlh Maheer zai iya rataye ni Dad Kuma yafeni zeyi...... Kuka ta fasa mara qara me tsananin ratsa zuciya tana zamewa a darare ta zauna a kujeran dake gurin jikinta na rawa sosai kukanta na sake ratsa Fatma da itama kukan takeyi me tsananin gaske sbd hukuncin da itama zata karba kodai na komawa kauye Kuma tana komawa zaa mata auren dole sbd tayi hankali Dan haka itama zaunawa tayi gefen Jannah din tana fasa sabon kuka. Nicky datake cikin nata kukan Jin abinda suke ciki Wani irin shock da tsantsar mamaki me girma tashiga Jin Jannah da ciki ta samo daga kauye kenan? Gangaro mata hawaye sukai tana sake juya musu baya sbd kada su ganta tana Jin Dan sanyi a ranta sbd masifar datake tinanin tana ciki ita kadai ashe tanada yar uwa sbd itama Jannah wani qaramin kauyen ne yayi mata ciki kenan? Duka kauyen su Garba kenan haka suke ko me? AZIZ dayake zarewa bayaji baya gani akan Jannah din idan yaji cikin shege ne a jikinta Yaya zaiyi? Zaici gaba da Sonta ne ko me? Koma yayane tabbas ita zata sanar dashi Dan fara ganin yanda zai karbi lamarin cikin shege a Jannah, Idan ya Aminta da aurenta da cikin shegen kokuma Yaya reaction dinsa akan cikin shege a gidansa zai kasance to itama kenan zai iya amsarta da nata cikin, Koma dai yayane tanason fara ganin yanda zaiyi idan yaji barnar sbd tafara gani Dan itama tasan yanda zaa fuskanci nata koba komai zata samu sauki da sassaucin zaa ce ba itace tafara ba Jannah ce ta fara idan nata ya biyo daga baya. Wayarta ta fidda ahankali batareda sanin su ba ta dauki hotonsu tareda recording wasu daga maganganunsu akan cikin kafin ta samu dakyar tayi zooming result din hannun Fatma data Kafe da ido tana kuka inda sunan Jannah Zad ya fito baro baro da tabbacin cikin jikinta Sati Bakwai. Miqewa tayi ya fice batareda sun ganta ma sbd su halinda suke ciki ya ishesu. Sun jima cikin kuka da jimami kafin suka yanke shawarar qin barin kowa ya sani kafin su samu mafita musamman AZIZ din da yana Jin cikin zai iya bayyanawa kowa ba ruwansa da duk Wanda ciwon zuciya zata kama. Fitowa sukai bayan sun karba tsadaddun maganin da aka rubuta mata suka wanke fuskansu suna kokarin komawa daidai. Suna barin asibitin gurin cin abinci Fatma tace akaisu sbd Jannah din tasamu taci Dan ana komawa gida ba iya ci zataiba sbd tana ganin su Dad zata iya shiga sabon tsoro. Wani babban lafiyayyan Eatery suka tafi sukaci abinci sosai me Kyau da tsada suka koshi suka fito. Basu tafi gida Kai tsaye ba Saida sukai Dan zagaye dukkaninsu suka sake sakewa tukuna suka iso gida. Gabaki daya Zaune suke a palo sunata jiran dawowansu, Ummah na zaune gefen Dad Wanda yake kwantar mata da hankalin lafiya kalau inshallah, Maheer sai Kiran wayar Fatma yakeyi Bata shiga Ammar Kuwa Shiru yake a dayan gefen Ummah ya kasa cewa komai haka kawai yakejin jikinsa yayi sanyi fatarsa kawai ciwon Jannah ba wani serious ciwon bane da yamafi tinanin maleria ce ta sauron kauye ko Kuma yanayin ruwa da cimar kauyen ta taba ta tinda tayi fiyeda shekara koma fiye Bata ci ba. Suna shigowa Fatma ta Dan sake fuskanta tana kallansu itama Jannah din daurewa tayi tana sakewa suka qaraso suna zaunawa Maheer ya Kalli Fatma yace "Meyasa wayarki ayita kira ne bata shiga? Dan marairaicewa tayi sbd sake basar da yanayin tace "Tace wlh Yaya Maheer nima bansaniba kila network ne" Maida kallansu kowa yayi akan Jannah suna mata sannu ta amsa tana murmushi a sake tace "Nafa ji sauki since malaria ce da yanayin sauyin cima kawai amma sun bamu magani tin acan ma naji na fara samu sauki" Ummah data riqe hannunta cikin nata sauke ajiyan xuciya tayi tana Hana su Maheer da Dad magana tace "Buqatanmu lafiyarta da Kuma fatan ba wani babban ciwon bane Dan Haka mu godewa Allah" Shima Dad sanyi da nutsuwa yaji ya qara mata sannu yana cewa taje tai wanka taci abinci ta kwanta ta huta. Maheer binsu yayi da ido itada Fatma din da suka miqe take suna nufar daki kaman munafukai. Ammar daya kasa cewa komai maganin yaso karba ya gani amma yanda Fatma ta riqe ledan maganin kaman rai da yanda tafin hannuwan Jannah sukai wani irin hasken daya sakasa kafesu da ido ya saka har suka shige bai samu cewa komaiba. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 58 Suna shiga daki Fatma ta isa gaban dresser ta janyo drawer ta saka ledan maganin ta rife ta nuf toilet da sauri sbd fitsarin tsoron kar a ganosu kaman zai zubo mata. Jannah ma zama tayi bakin gadon tana sauke ajiyan xuciya tanajin ma kaman da gaske ciwon ya fara tafiya, Falaq ce ta shigo da fiddausi dauke da tray na snacks da paper meat me dadi da sukai garnishing dasu cabbage and potatoes da mayonnaise. Fiddausi ce ta hada mata ita Kuma Falaq ta hado smoothie Dan gasar yi mata girkin akai. Murmushi tai tana kallan yanda suka ajiye mata komai akan table ta taso daga bakin gado tana dawowa kan couch ta zauna tana kallan samosa data balain shiga ranta tace "Aikuwa duka zan cinye" Miqewa tayi ta nufi bathroom da Fatma ta fito tayo wanka da alwala daga can daure da qaton towel daure a jikinta ta fito. Fadawa tayi itama tayo wanka tareda alwalan tana fitowa sallah tafara yi kafin ta shirya cikin freesize riga da wando ta zauna gaban kayan tafara ci tana Jin Wani dadin papper meat din na ratsata tana Sha da smoothie da juice duka. Fatma data dawo daga Palo dauko ruwa a fridge itama zaunawa tayi tana saka hannu suka fara ci kaman basa cikin damuwa komai. Hadda fiddausi da Falaq din suke ci gabaki dayansu suna fira hankali kwance a sake. Bayan suna gama magani Jannah Tasha daga nan ta Dan miqe kwance tana Jin jikinta da cikinta suna mata dadi ta ringa lumshe ido suna fira tana jinsu. Falaq data ga yanda takeyi ta fara massaging mata kafarta cikin kauna da kulawa. Har ishai suna dakin Saida Ummah ta shigo da Kanta ta kirasu suka fito anan dining din palonsu zaadens sukaci dinner gabaki dayansu harda Ummah dasu Falaq da fiddausi masu aiki suna serving nasu. Suna gamawa anan akaita fira har dare sosai tukuna fiddausi ta kama Falaq suka koma samansu. Jannah ma duk yanda Ammar yaso samun daman fira da ita sbd kewanta da yayi bai samu damar ba sbd baccin dayake cike da idanuwanta. Shigewa tayi itada Fatma Maheer daman yana daki yanata process din nema musu aiki mekyau daya duqufa kwanakin a laptop. Garba ma yana daki ya shiga wanka yana fitowa yayi shirin bacci da saka turare me kamshi da sanyi Wanda a yanzu Shima ya riga ya saba da wata irin tsafta da qamshi tareda sanin darajar Kai sbd zama cikin zaadens musamman Ammar dayake kokarin sauyasa sbd yanason duk inda zasu su tafi dashi Dan ingantasa ya maidasa tsayayyen namijin daya San kansa. Ammar ma miqewa yayi bayan shigewan Jannah ya yiwa ummansa Saida safe ta amsa cikeda kulawa tana Masa addua kafin ya yiwa Dad ya nufi daki. Dad da umman ne kadai suka rage a palon Dan haka Ummah taje fridge ta daukowa Dad din ruwan dayace yana buqata ta doro a tray me kyau da cup ta dawo ta ajiye gabansa tana Daukan roban ruwan ta bude ta zuba Masa ta miqa masa ya karba yana kallanta a natse cikeda kulawa. Ruwan yasha a natse yana riqe hannunta cikin nasa yace "Thank you Allah Miki albarka" "Amin" tace tana murmushi ta Dan kallesa tana son janye hannunta ya sake riqewa cikin nasa yana cewa "No Fatima" "Hanya ta kalla tana murmushi tace "Yara fa zasu iya sake fitowa" Baice komaiba ya miqe yana riqe da hannunta suka nufi hanyar bedroom dinsa yana cewa "Koyaushe zancenki Yara, Kulawanki ma yanzu duka akan Yara ne Fatima" Shigewa dakin sukai tana kasa basa amsa sbd zame hannunta datai ta nufi bathroom sbd alwalan sallan ishai da bataiba se yanzu. Mama da tin tafiyar AZIZ tayi tafiya kauye washe gari sai gata ta dawo bayan fiddausi da Falaq da sukai murna da dawowanta babu Wanda yabi ta Kanta tinda daman dai Zaadens ba Shiri sukeyiba hakama Nicky tinda ta dawo asibiti take cikin damuwa da kunci madam Sisi ce kawai take kulawa da ita sai fiddausi dake kokarin ganin koyaushe ta fito taci abinci sbd kusan kulawan duk ahalin LIMBA kaman a hannun fiddausin take yanzu. Tsaraban kayan ciye ciyen kauyen da mama ta saba ita ta kawo musu su fiddausi sukaita murna Jannah ma da suka shiga ranta sosai da ita aka cinye tas da Fatma. Se dare Jannah ta Taho har sama har dakin Maman itada Fatma suka gaidata cikeda girmamawa tareda mata barka da dawowa. Zubawa Jannah idanuwa Mama tayi bayan ta amsa gaisuwan tana kallanta gabaki daya tana ganin sauyi me yawa a tattare da ita. Bata kawo tinanin komaiba itama sbd sanin ko aure Jannah din batada shi bare ma wani yayi mata tinanin ciki indai ba andaura mata aure da Ammar bane bayan Bata nan har aka samu cikin. Ficewa sukai suna fitowa Ummah na isowa kofar dakin Maman wadda haryanzu basu fuskanci juna ba sbd AZIZ na tafiya Mama tayi tafiyarta se yanzu. Ajiyan xuciya Ummah ta sauke a hankali tana sake Jin dukkanin damuwa da Wani dattin tinani akan Sakina yana sake wanke mata sbd duk laifin da Sakina da kuskuren datai kauna da irin riqo da sadaukanwa da uwa data zama ga AZIZ da Ummitah ya take duka laifin da kuskuren Dan har ita har AZIZ har Ummitah babu abinda zasu iya biyanta dashi har abada, Kuskuren datai shedan ne Dan zuciya sukaci galaba akanta sbd irin kaunar datake wa AZIZ da kishin uwa akan danta daya shigeta Wanda babu Wanda ya wuce Hakan ta faru dashi a cikin uwaye da dama, Hakama duka kafin wannan ita kanta bazata manta wacece Sakina a rayuwarta ba sbd itace ta zama gatanta Dana AZIZ tin Bata haifi Ummitah ba bayan rasuwar mijinta. Ita a gurinta komai ya wanke ya wuce tinda shi kansa AZIZ din baiyi fushi da itaba duk girman laifin ya barshi tinda dai uwarsa ce ba yanda zaiyi da ita dole sai hakurin Dan a gurinsa idan har zai iya dagawa Ummah murya to zai dagawa Mama idan Kuma bazai iyaba to har abada bazai iya dagawa Maman ba Dan dagawa Mama murya kaman dagawa Ummah ne shiyasa ma kawai ya hadiye bacin ran da fushin ya kaurace mata sai bayan da ya gama digesting abin Kuma ya sameta da kansa. Hannu Ummah ta miqa a natse ta buga kofar dakin Maman tana Dan dakatawa. Mama data gama waya da AZIZ din Wanda yayi mata barka da sauka lfy ajiye wayar tayi tana cewa "Yes waye ne?ya shigo" Bude kofan Ummah tayi a natse tana shigowa fuskanta a natse babu fushi babu matsewa babu komai. Kallanta Mama takeyi cikeda mamaki da wata irin kunya da damuwa kafin ta dauke Kanta tana kasa kallanta a sanyaye tace "Bismillah zauna" Zaunawa Ummah tayi a kan lallausan sofan dake dakin tana kallan Maman tareda kokarin kawar da Jin nauyin junansu tace "Barka da dawowa,ya hanya?ya mutan gidan? Batareda mama ta kalleta ba nauyinta na qaruwa tace "Lfy kalau alhmdllh,mutan gida ma duk lfy suna can" Shiru sukai babu Wanda ya sake cewa komai sbd Mama Bata sa ta inda zata fara ba Dan kunya da baqin cikin duk abinda ya faru datake ji. Umman ce ta sake motsawa tana Dan sake murmushi me sanyin sauti tace "Sakina kiyi hkr da duka abinda ya faru Wanda ya faru ne bana cikakkiyar hankalina, Kuma yanzu Dana dawo daidai din nayita son magana dake amma ban samu damar ba sai gashi kinyi tafiya" Mama da jikinta ya dauki dumin sanyi da kunyar duniya gabaki daya dagowa tayi bakinta na nauyi tace "Fatima kina bani hakuri ne sbd ki ragemun girman kunya da abin kunyar dana aikata ne, Girman kunyar danake ji ai bazai ragu ba sbd nayi kuskuren daya kusan batar Dani gabaki daya amma ki sani wallahi tallahi Fatima banyi komai Dan wata boyayyar manufa danake da ita ba sai akan tsoro da fargaban rasa AZIZ Wanda nake Jin tsananin kishinsa a matsayin Dana bana kaunar duk Wanda zai rabani dashi ko nesantani dashi shine kawai abinda ya rife zuciyata, tinanina da Imani na amma bayan wannan walhi Fatima ban taba binki da Wani sharrin ko manufarba ke da yayanki....... Katse Ummah tai da girgiza kai tana cewa "Sakina ban taba zargin da wani abin ba nima bayan wannan Kuma tinda Allah ya kawo saukin abin ai shikenan, Sannan babbar maganar da nakeson fada Miki itace ki sani ABDULAZIZ danki ne wlh duniyar nan har lahira, Ban dawo da rabaki dashi ba sbd kece kika fini saninsa a yanzu Dan kece kikai rayuwar datafi tsayi dashi akan ni, Duniya ma batasan kowace uwar AZIZ din ba bayan ke, Kece uwarsa a baya Kuma kece uwarsa a yanzu, Bazan iya rabaku ba sbd akwai shaquwa da kauna tareda girmamawa a tsakaninku, Ni ina da wasu Yayan a yanzu da zan zame musu uwa har karshen rayuwata Dan haka kema bazan rabaki da naki ba, Dawowana rayuwarku babu abinda zai sauya Miki keda AZIZ sbd shi kansa bazai yadda wai ya juya ko sauya Miki ba Dan Kuwa shi din Dan halak ne Dan haka ina fatan basai munyi janye janye ba komai ya wuce zamu yafi juna" Ajiyan xuciya da numfashi Mama ta sauke hawaye na gangaro mata sbd AZIZ da mahaifiyarsa sun nuna mata kyakkyawan zuciyar data Fi tata tsafta. Ummah ganin hakan ta qara Bata hakuri tana Dan kokarin Jan Maman da firar baya sbd son su sake kaman yanda suke tin farkonsu. Kuka sosai Mama ta fasa a gaban umman tana Bata Wani irin hakuri harta saka Umman kuka sukai abinsu suka Shirya daga nan suka koma Tina baya Dan shine zai dawo musu da cikakkiyar kaunar da sukewa juna me karfi da tsafta. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 59 Har dare Ummah na tareda Mama Dan haka ma ko dinner tare sukai gabaki dayansu anan bangaren Bata je gurinsu Dad ba. Jannah ma a cikinsu tayi dinner tareda su Falaq Maman nata kallan Jannah tanajin zuciyarta Bata nutsu ba da sauyin dayake tattare da ita sbd AZIZ dinta daya gama mutuwa akan Jannah din gashi kaman da akwai matsala. Ita dai Jannah Bata wani riqe Maman a rai ba sbd haryanzu ita takewa kallan mahaifiyar AZIZ dinta Ummah Kuma ummanta ce kawai. Sun gama dinner a dakin ummah tayi kwanciyarta karshe ma anan ta kwana da zazzabin dare batareda ta bari Umman ta sani ba. Washe gari gabaki dayansu suka fita su Biyar Ita, fiddausi,Falaq, Ummah da Fatma fiddausi ce tajasu a mota suka tafi gyaran Kai sbd kowannensu yana buqata. A wani tsadaddan spa sukai branching Wanda Already fiddausi da Falaq nada Vip card a gurin already Jannah ma tanada shi itada Anny tintini amma yanzu ta rasa card din amma kusan dayake akwai sauran maaikatan baya a gurin suna zuwa suka ganeta tareda tarbanta cikin tsananin girmamawa da rawar jiki. Bangaren Manyan clients nasu aka kaisu sukai booking gurin gabaki daya sbd Ummah da fatma da ta Dan iya zuwa irin guraren yanzu itama sbd ko Lagos kusan so uku suna zuwa irin guraren. A gurin suka wuni sai yamma suka baro suka dawo kowannensu fuskansu na daukan ido hakama skins nasu sai qamshi sukeyi me dadi. Tinda suka dawo Ammar yake bin Jannah da Kallo me sanyi sbd ta sake zama kaman wata tauraruwan rayuwansa amma hakanan yakejin jikinsa na sanyi akan Jannah din da kansa. Fatma ma garba dayake ganin shi gabaki daya ta sauya Masa tayi wani irin haske da ja ta sauya kaman ba ita ba yauma ganin yayi ta qarasa sauya Masa sai tsokanarta yakeyi da Fatma ce wannan ko baturiyar Fulani. Dad take fadawa yace ta kyalesa neman magana yake. Maheer dai Shima magana ne kawai baiyiba amma Fatman ta sauya gabaki daya a idanuwansa dayake tinanin ko shi kadai ya sauyawa Ashe ba shi kadai bane amma gudun ace Shima tsokanarta yayi tinda girmamasa takeyi sosai sai yayi Shiru abinda. A gajiye suka dawo Dan haka babu wata hayaniya a gidan dukansu kowa yayi daki yai wanka basu fitoba har washe gari. Kwana biyu Jannah ta samu karfin jikinta duk da kowane dare da qananun zazzabi take kwana amma babu Wanda ta bari ya sani daga ita sai Fatma suketa nuku nukunsu da neman mafitan yanda zasuyi gashi kaman kada su San dashi sai taga cikinta yana kokarin fara Dan kumbura tinda an sake daukan kwanaki da sanin. AZIZ kowane dare suna wayansu a Wayan Fatma Bata fada Masa ba Kuma tanata tsoron tinanin terminating cikin amma Shima Hakan tana tsoro. A bangaren Nicky ta rame tayi fayau ta zama kalar tausayi sbd babu me kulawa ta Kanta, Mama ce take kulawa da ita Shima ba irin sosai ba sai Ummah da itama tana kokari akanta duk da ta Hana kowa ya shiga cikin lamarin ciwonta karshe ma nunawa tayi ta warke ga ciki na kokarin fara bayyana Dan haka ta qarasa zama abar tausayi tinani da baqin ciki da kadaici na neman kasheta a daki ita daya. AZIZ Sam Baya daga wayanta ko ta kira karshe ma dena samunsa tayi da alama yabar kasar kila. Ana cikin Hakan ne Fiddausi ta fara lura da sauyin Jannah sbd idonta daya gane mata shafaffen cikinta data Dani ya fara tasowa amma Bata kawo komaiba Dan abune da yake buqatan tabbatarwa indai ma cikin ne zai fito da kansa. Dad da a yanzu yagama samun kan matarsa sun jame abinsu zam babu komai a tsakaninsu yanxu se soyayya me sanyi da mutunci take yafara tsananta neman aikinsu su duka me Kyau sbd ya bar nan su koma nasu muhallin Dan yama gaji da zama gidan 'Dan matarsa ba girmansa bane. Ammar ne ya fara samu interview kafin Maheer Dan haka babu Bata lokaci suka tafi aka fara zaman jiran kira. Yau tin safe Jannah din ta tashi da yanayi na rashin karfi da mutuwan jiki Dan zazzabi qasa qasa yana damunta Dan haka taqi fitowa bare shiga mutane dan kada a ganeta hakama ta nesanta Kanta sosai da Ammar sbd kada y gane halinda take ciki tinda shi likita ne duk da bana mata bane amma dai ko yayane zai iya ganewa Dan haka take Dan nesanta dashi Wanda Hakan yake tsananin damunsa Dan haka ya sake tada maganar aurensu tareda dagewa akan aikin da suketa fatan farawa tinda bazasu tabbata a gidan AZIZ ba a karkashinsa suna zaman Banza. Kwana biyu tana fama Fatma nata tarairayanta Dan kada a ganesu sunata lallabawa. Asibiti sukeson zuwa amma ba dama sbd yanda Maheer ya kafa ya tsare akansu su biyun. Yau tana tashi tayi kokari ta Dan sake ta fito taci abinci cikin family suna gamawa ma ta tsaya akai Dan fira sosai har yamma sai gashi ta samu karfi sosai da sakewa sbd zama cikinsun ya taimaka mata. *******Zaune yake yana karanta Wani report da Saleem ya kawo Masa shi da Sayd yana Dan dubawa a natse su Kuma suna zaune a kujera daddaya suna facing nasa kowannensu report din yake sake bi. Wayarsa ce tayi haske tana vibrating ya Dan dauke idanuwansa masu haske ahankali daga kan abinda yake karantawa ya Kalli wayar tana gefensa. Aysh ne sunan daya bayyana a screen din wayar Dan haka bai motsa ba ya Maida kallansa kan abinda yakeyi. Sake shigowa Kiranta yai harya tsinke bai dagaba saiga Kiran ya dawo kan wayar Sayd. Kallan Kiran sayd yayi Shima bai dagaba sbd abinda yake gabansu yanada tsananin mahimmanci. Sakonta ne ya shigo ta saman wayar Sayd Wanda ya sakasa ajiye ipad din hannunsa yana daukan Wayan ya bude sakon yana kallan AZIZ Wanda bai dago ya kallesaba har lokacin kafarsa daya na kan daya. "Jannah is pregnant da wani AZIZ na buqatan sanin Hakan" Shine abinda sakon yake a rubuce sai hotinan scan nata da sunanta baro baro a jiki da satikan cikin. Bude sakon yayi da Kyau yana sake karantawa ya Kalli Saleem Wanda ya juyo ya kallesa da mamaki kafin ya Dora kansa akan screen din wayar Sayd din yana ganin sakon ya Kalli AZIZ da sauri Wanda sai alokacin ya dago ya sauke idanuwansa akansu Jin idanuwansu akansa suna kallansa. Bude baki yayi cikin class da kamewa yace "Me yake faru ne? Riqe wayarsa sayd yayi yana tinanin ta yanda zai fara fada Masa abinda zai qarasa sauya rayuwansa gabaki dayanta Saleem Kuwa kasa yadda yayi wai princess dinsu zata zama Mum. AZIZ ajiye iPad din hannunsa yayi yana kallan wayarsa ya Kalli miss call din Nicky yace "Wani abin ya faru a gidan kenan? Kafin sayd yayi magana AZIZ din ya daga Masa hannu yana saka Kiran Nicky Kai tsaye. Tana zaune duk damuwan duniya ta rufeta ga ciki ya fara fitowa rashin mafitan yanda zata fuskanci kowa da cikin ya sakata tona asirin Jannah ga AZIZ sbd fara ganin yanda zata kaya kafin nata. Kiransa na shigowa ta dauka da sauri ko gaidasa batai ba tace "Mine nayita baka dauka na kasa riqe kaina ne na turawa Sayd komai Jannah cikine da ita Kuma a tafiyan datai kauye kwanakin baya ta samosa na ganta da idona asibiti inason ka sani ne kafin ta zubar dashi ta rufe kowa sbd kukan datakeyi banajin ma Bata zubar ba....... Dif taji Kiran ya yanke ya kashe wayarsa yana kallan Sayd da idanuwansa da suke wani sparking din abinda shi kansa bai saniba hannu kawai ya miqa masa. Wayar Sayd ya miqa masa yana karba abinda ya gani ne ya sakasa dagowa ya Kalli Sayd yace "A siya ticket din komawa na yau dinnan ina buqatan zuwa Dan tabbatarda Zancen samun arzikin dayafi kowane arzikin duniya" Saleem daya kasa gasgatawa har lokacin kallan AZIZ yai yana miqewa Shima yace "Inaga nima zan taho I can't wait" Kasa cewa komai AZIZ yayi sbd wani feeling dayake gauraye xuciya,jini da numfashinsa. Babu abinda yake tsananin buqata irin ya shaqi qamshi da numfashin dayake fitowa tin daga cikin Jannah din har cikin kansa Dan haka ya ajiye komai yana jiran a duba ticket din jirgin da zai diresa a Abuja a Daren yau. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 60 *_ZUZEAM VENTURES_* Best kayan Mata 08144015291 *NEW ALERT* *END OF DISCUSSION PACKAGE* ~25k~ promo 12k Barka da Sallah promo pack 1. Tabajen kankana da fruit (Mai saukar da niima nan take ta kara miki dadi na musamman keda oga sai kunyi kukan dadi ranar ) 2. ⁠gumbar chakwala dadi (Hmm yar uwa daga jin wannan kema kinsani basai anbaki labariba wannan hadin na zallar dadi ne da ciko da gaba) 3. Turare kyauta dole (Wannan turaren na amsar kyauta ne ina masu fama da miji mai mako wanda ba a cin kudinshi Ga shi da abun amma ba a ci to yar uwa matsalarki tazo karshe da izin Allah Sai kinci abunshi ina yan kasuwa duk kina amfani da wannan turaren sai Kinga budi da izinin Allah) 4. Zumar bata gaban kishiya yar asali ( wannan zumar Ga mata wanda kishiya ta shiga gabansu mijinki baki gane kanshi ya fifita yar uwarki akanki baya son mu’a mala dake ko wadda mijinta ke biye biye yar uwa kukanki yazo karshe duk kikayi amfani da ita duk machen da yayi sex da ita zaijita salab kamar dusa don haka aji tsoron Allah banda wanda suke zaune lfy da kishiyoyinsu) 5. End of discussion powder ( wannan garin karshen zance kenan hajiya oga ya taba miki kukan agwagwa ko mussoshi 😁to ranar duk da kika sha wannan hadin garin hajiya sabbatu sai kin rufe mishi baki ihu da kururuwa ba sauki kuma garin wata 7 yake ajiki yana aiki ) Hajiya karki bari wannan promo ya wuceki 25k ne promo saboda sallah 12k kacal TikTok: Zuzeam.ventures5 Instagram: Zuzeam_ventures WhatsApp: 08144015291 ************ Saukan yamma jirginsu yayi Dan haka kai tsaye motan Bentley continental Aka zo daukansa da ita wadda tin gurin ficewa da ita daga gidan Maheer na ganin an fiddota yasan AZIZ dinne ya sauka daga duk inda yaje sbd motocinsa daban ne Dan haka ya sanar dasu Dad AZIZ na gari sai kowannensu ya Dan kame kansa ma daga fitowa. Ko daya iso 4&4 din magrib tayi dan haka baya securities na gate dasu su Dad din da suka hade dashi ya gaida Dad suka gaisa dasu Maheer din ya shige suka wuce masallaci su Kuma babu Wanda yasan ya dawo gidan sbd hanyarsa ta hayewa sama palon daban ne hakama Saleem bangarensu daban ne Dan haka babu Wanda ya gansu bare asan sun dawo din gashi basuyi waya da kowaba suka sanar har gwara fiddausi Sayd yayi ta Kiranta ya sanar Mata amma baa daa wayanba. Su Jannah da fatma na sama dakinsu fiddausin sunata fira Banda Jannah din dake kwance jikin 'yarta sbd Falaq kaman itace babyn Falaq ce uwar sbd dumin da jikinta yayi Dan kasalan zazzabi takeji kadan Dan haka ta lafe jikin Falaq dake tarairayanta tana suna kallansu fiddausi da Fatma dake zuba surutu suna musu dariya. Cookies da toffee suka gama yowa a kitchen kafin zaman shine sukaci suka bari me dadi da yawa a gabansu sunata sake zuba abinsu hankali kwance Mama da Ummah Kuma suna tare a dakin Umman suna tasu firar. Sallan magrib sukai suna gamawa Jannah ta sake lafewa cikin sofa tana Dan duba abu a Wayan Falaq dake hannunta. Hoton gaban Wayan Falaq din ta zubawa idanuwanta da sukai laushi tana kallan fuskar Wanda Bata iya taba dena tsananin sonsa me sanyi da tsafta tana kewansa ma kawai yana rufeta musamman data Tina cikinsa dayake jikinta Jin tayi inama zata iya sanar Masa amma bazata iya ba sbd zai iya bayyanawa kowa ya sani ta shiga tashin hankali Dan bata kaunar fushi da bacin ran Dad dinta ko kadan musamman da duka kowa baisan da aurensu ba kowa yasan babu aure tsakaninsu ya Dade da mutuwa kawai sai a sameta da ciki. Sanyi jikinta yayi daga wannan tinanin take taji tsoronta yana dawowa da fargabanta Dan haka ta ajiye Wayan gefenta ahankali tana Dan rufe idanuwa kaman zatai bacci a gurin. Fiddausi data miqe daga inda tai sallah wayarta ta nufa dake ajiye kan dresser ta dauka a natse tana dubawa taga misscalls din S da iya shi tai saving numbernsa dashi sai emojin heart fara agaban S din. Dawowa tayi ta zauna gefen Jannah tana saka kiransa. Ringing tayi harta yanke bai daga ba ta sake saka Kiran sai kawai ya kashe ya Kirata. Cikin murya me nauyi Dan Dan nuna bacci yace "Fi" Amsawa tayi tana miqewa ta isa bakin window tana cewa "Sorry ka kira bana kusa da Wayan, Lafiya Kuwa kake bacci yanzu bayan magrib" "Lfy kalau yace yana tashi daga kwancen dayake cikeda gajiya yace "Na gaji ne sosai so ina gama sallah baccin ya Dan daukeni, Yaya Ms Falaq Aziz? Pls I need some freshly made abu I'm famished" Cikin Dan mamaki tace "Are you back?? "Yes Ma'am" Murmushi tayi tana nufar kofa tafice tana cigaba da Wayan Kai tsaye kitchen ta nufa. Falaq data bita da Kallo cikeda tsokana da dariya ta bita tana isa ta riqe hannunta daya tana cewa "Fi keda Papa ban yadda daku ba" Sayd daya jita cewa yayi "Shi daddynki kin yadda dashi ko? Dariya tayi tana cewa "My Daddy koyaushe abin yadda ne and he doesn't hide anything from me unlike you Papa koyaushe zaka kira Fi so kusan Biyar before kakirani so biyu ko dayama" Bata Wayan fiddausi tayi sbd sun iso kitchen suka cigaba da magana ita Kuma ta Dora Masa Turkish tea me dadin gaske da sauran cookies da sukai se farin couscous data Dora Masa already akwai sauce din vegetable chicken din da akai. Tana gamawa suka jera a tray tareda Falaq sukaje har palonsa suka Kai Masa harya sake wanka ya sauya kaya zuwa brown short Gucci's da suka dauki fatansa da jikinsa sosai kamshinsa na tomford yana tashi ahankali cikin sanyin AC na palon. Yana fitowa daga bedroom dinsa Falaq ta zuba Masa ido tana yabon kyansa kafin daga karshe tace "Amma Daddy na shine yafi kowa k.... Bata qarasa ba yayo gurinta da gudu ta fice tana dariya tabarsu. Tana fita itama kitchen din ta koma sbd son kyautatawa Daddynta itama abincin da fiddausi ta hada ta hada Masa sedai couscous din gabaki daya ya cabe a haka ta hada Masa lafiyayyar platter tayi samansa gurin kai Masa sbd babu Wanda yasan sun dawo bare a shirya table sbd maigidan na gidan. Tana Kai Masa Baya palon ta daga wayarta ta kirasa wayansa a kashe Dan haka ta zauna jiransa tana Kallo a waya. Ba daukan time sosai sai gashi ya fito cikin wata irin nutsuwa da kwarjininsa me sanyi da asalin kyansa daya sake bayyanar mata sbd kayan dake jikinsa masu duhu dark brown sleeves shirt ce jikinsa ta Arionds sai dark brown freesize mens straight trousers me wata classy tsada. Tasowa tayi tin kafin ta iso ya bude mata hannunsa daya yanajin zuciyarsa na sake cikewa da feelings din da baya misaltuwa a duniyarsa, Falaq itace halittar da Allah ya halitto Masa ta fara basa wannan feeling din me nutsuwan datafi komai na zamtowa uba, Falaq ce yarsa ta farkon da ta koyar dashi yanda ake zamowa uba da baisan komai ba sai kauna da tattalinta tareda Bata dukkanin mahimmancin dayafi komai rayuwansa bayan sallah da abubuwan da suka shafi ganawa da ubangijinsa. A yanzu Allah ya basa kyakkyawan kyauta da damar zamowa asalin mahaifi da baisan ma wane irin so zaiwa Da ko yar da Allah zai basa a matsayin jinin daya fito daga tsatsonsa shine ya samar da cikinsa zai haifesa, Jin yake kaman zuciyarsa bazata iya Daukan son da zaiwa babyn ba dan tin yanzu Jin yake kaman zai fasa kirjinsa ne feeling din. Rungume Falaq yayi da Kyau yana sake Jin kaunarta data qaninta ko kanwarta. Zama sukai Falaq na cewa "Daddy bansan Kuna dawowa yau ba" Jingina bayansa yayi a jikin couch a natse ya dago idanuwansa dake bayyanarda wata irin nutsuwa da kwanciyan hankalin da tinda yake bai taba samunsa ba ya bude baki yace "Falaq Aziz,we are expecting a new member to our family of 2....... Ajiye plate din hannunta me dauke da cookies din da zata basa a baki tayi cikin tsananin mamaki da kasa fahimta sbd shock ta kallesa tana juyowa gabaki daya suka fuskanci juna tace "Daddy,daga ni se Kai ne iya mu biyu then yanzu zamu samu wani? Daddy zan samu Dan uwa as in my Jan is really going to bring us a new member..... Kasa cewa komai yayi sbd zuciyarsa dake Jin kaman zata bude, Yarsa ce bestynsa Dan haka ita kadai zai fadawa ya samu saukin yanda yake Jin kaman kansa zaiyi bursting. Ihun daya sakasu rungume juna Falaq ta sake tana qanqamesa tana Jin wani irin farin cikin da Bata taba ji ba tace "I love you besty" Kasa cewa komai yayi sai a alokacin yaji ya samu sassaucin kirjinsa. Cookies din gabansu ta dauka da sauri ta Kai bakinsa tana cewa "Congrat Daddy" Murmushi yayi yana cin Cookies din kadan yace "Congratulations to you too the eldest" Abincin data kawo Masa ta janyo jikinta har rawa yakeyi sbd farin ciki ta zuba ta fara basa da Kanta yana ci yana cewa "Did you really cook..... Bai qarasaba ta katsesa tana cewa "Yes daddy,nice nayi and next time zan maka wani kalan daban..... "No no pls babu next time na hutar da princess dina pls" Qarasa zancen yayi cikin dole sbd a tsananin dole yake cin abincin sbd itace ta dafa amma kaman abincin sai dawo Masa haka yakeji gashi Mai da yaji harma da spices sunyi duka a abincin bazai iya Bata ranta bane shiyasa yake ji hankali kwance kaman komai is ok. Dakyar ya koshi ya Sha ruwa da Dan sauri yana kallanta da idanuwansa da sukai Dan laushi sbd yaji yace "Thank you Ms Falaq" Murmushi tayi tana basa toffee ya girgiza kai Dan Sam Baya Shan zaqi Dan haka tana gamawa jikinta har rawa yakeyi ta tattaro kayan ta fito tana saukowa ko kitchen Bata iya kaiwaba a Palo ta ajiyesu tayi gurin neman fiddausi sbd kaman zata take kan jariri haka takeji sbd farin ciki Dan yanzu Kam babu Wanda xai raba Jan da Daddynta tinda zasu haihu Allah yayi tana gap da kammala secondary school ta samu Kani ko kanwa. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 61 *_ZUZEAM VENTURES_* Best kayan Mata 08144015291 *NEW ALERT* *END OF DISCUSSION PACKAGE* ~25k~ promo 12k Barka da Sallah promo pack 1. Tabajen kankana da fruit   (Mai saukar da niima nan take ta kara miki dadi na musamman keda oga sai kunyi kukan dadi ranar ) 2. ⁠gumbar chakwala dadi (Hmm yar uwa daga jin wannan kema kinsani basai anbaki labariba wannan hadin na zallar dadi ne da ciko da gaba) 3. Turare kyauta dole   (Wannan turaren na amsar kyauta ne ina masu fama da miji mai mako wanda ba a cin kudinshi Ga shi da abun amma ba a ci to yar uwa matsalarki tazo karshe da izin Allah Sai kinci abunshi ina yan kasuwa duk kina amfani da wannan turaren sai Kinga budi da izinin Allah) 4. Zumar bata gaban kishiya yar asali ( wannan zumar Ga mata wanda kishiya ta shiga gabansu mijinki baki gane kanshi ya fifita yar uwarki akanki baya son mu’a mala dake ko wadda mijinta ke biye biye yar uwa kukanki yazo karshe duk kikayi amfani da ita duk machen da yayi sex da ita zaijita salab kamar dusa don haka aji tsoron Allah banda wanda suke zaune lfy da kishiyoyinsu) 5. End of discussion powder ( wannan garin karshen zance kenan hajiya oga ya taba miki kukan agwagwa ko mussoshi 😁to ranar duk da kika sha wannan hadin garin hajiya sabbatu sai kin rufe mishi  baki ihu da kururuwa ba sauki kuma garin wata 7 yake ajiki yana aiki ) Hajiya karki bari wannan promo ya wuceki 25k ne promo saboda sallah 12k kacal TikTok: Zuzeam.ventures5 Instagram: Zuzeam_ventures WhatsApp: 08144015291 ******** Falaq din na ficewa ya dauko Sugar free mint Altoids ya saka bakinsa sbd bakinsa ya koma daidai da kamshi me sanyi da dadi. Miqewa yayi ya fice sallar ishai da zaa tada. Daga masallaci Kai tsaye bangaren iyayensa ya wuce gurin Mama ya fara zuwa sai gashi ya tararda suna tare da ummah Dan haka ya qaraso ya zauna a natse yana Jin dadin ganinsu a tare. Gaidasu yayi yana tambayan fatan ya samesu lafiya, Cikeda kulawa suka amsa dukansu mama na cewa "Tin dazu kenan ka dawo? Babu Wanda yasan da dawowanka amma" Murmushi yayi yana cewa Shima haka tafiyan ta tashi Kai tsaye shiyasa baima sanar da kowa ba. Sayd ta tambayesa suna Dan maganganunsu kaman yanda suka saba Ummah na kallansu da murmushi a fuskanta Bata saka musu baki ba harsuka gama suka Sakota ta shiga firar tasu tana Jin dadin yanda AZIZ ya danne tsananin soyayyarta a ransa Dan bawa Mama matsayinta da dukansu suna ganin farin cikin Hakan datakeyi a bayyane. Har after 9 yana tareda iyayen nasa kafin yayi musu sallama ya fito yana kallan time ya nufi stairs zai sauka. Jannah data fito daga dakin su fiddausi a lokacin zata koma dakin ummanta da acan take kwana duk kwanakin fatma na bayanta ita Kuma zata sauka ta koma nasu bangaren Qamshinsa ne ya fara shiga hancinsu duka musamman Jannah datai tsananin kewansa dagowa tayi da mutuwan jiki tana kallan hanyar sauka wadda ya nufa zuwa gurinta Shima. Cak ta tsaya tana kallansa Fatma ma tsayawan tayi tana kallansa da mamaki. Haka kawai yaji itace a bayansa din Dan haka ya dakata a hankali yana sauke ajiyan xuciya me sanyin data tayar da tsikar jikinsa take ya juyo idanuwansa na sauka akanta cikin wata irin shauqin da su duka suke cikinsa na tsananin kewan juna da sukai musamman shi da tin dazun tsikar jikinsa ke tashi daya Tinata da abinda take dauke dashi nasa. Fatma Jin tayi gabaki daya kafafunta na neman kasa daukanta sbd wani irin mayen kallan dataga yana wa Jannah din wadda take kallansa a narke. Takowa yayi ahankali yana nufota tana tsaye cak Bata motsaba tana kallansa kaman zata narke kafin isowansa gareta. Tinda yake bai taba ganin tayi Masa kyan da gabaki daya desire dinta take taso Masa lokaci daya gaba daya yana Jin kawai ita din yake tsananin buqata sbd wata masifaffiyar soyayyarta dake kashesa tana dahuwa a jininsa da kwakwalwansa. Yana tsayuwa gabanta wani irin numfashi me hade da ajiyan xuciya ya sauke me karfi da duminsa ya dauka fuskanta ta rufe idanuwa ahankali tana sauke ajiyan xuciya me sanyi tana bude Ido akansa cikin wani sabon sanyin sedai kafin ta qarasa sauke Masa idon ya dago hannuwansa biyu ya kamo fuskanta cikin tafin hannuwansa ya kalleta ya kuma kallanta da wani irin maye ya Dora bakinsa akan nata babu tinani ko fargaban duk Wanda zai fito sbd gabaki daya ma he is obsessed. Cikin wani irin sanyi ba gaggawa babu rawar jikin a natse da wata irin tsaftan soyayyar da mutuwa ce kadai zata yanketa ya saka harshensa tsakiyan bakinta yana mata wani irin kiss daya kashe jikinta sbd Bata taba jinsa cikin sanyi da nutsuwa kaman yau din ba. Lumshe fararen idanuwanta tai tana Jinsa har cikin jininta yana ratsawa sbd nutsuwansa datake calming duka wata damuwan datake ciki akan abinda take dauke dashi. Jin yanda tayi sanyi tana kasa motsawa ya sakasa daukanta ahankali yana sauka da ita ba hayaniya sbd dukansu a cikin sanyi suke. Samansa ya nufa da ita Kai tsaye basu tsaya koina ba sai balcony dinsa dake dauke da wata lafiyayyar swimming pool me Kyau iska me sanyi da nutsuwa na kadawa Kuma daman akwai lafiyayyar shimfidar daya tashi akai ya fita kafin zuwan Falaq. A bakin pool shimfidar take me laushin dayafi na duvets sai pillows kusan guda shida da qaramar lamp me Dan haske ba sosai ba sbd gurin babu haske a cikin pool dinne keda hasken daya Dan haske gurin. A gurin suka kwanta ahankali tana lafe a jikinsa ya rungumeta yana karban bugun zuciyarta dake bugawa kirjinsa ahankali yana Jin yanayin da baisan Yaya zai misaltasa ba sbd a yanzu bugun zuciyar mutum uku ne yake Jin kaman yana amsa, Na Ummitah,na Jannah din Dana abinda yake cikinta, Bude baki yayi ahankali yace "Thank you JANNAH ZAD" Shiru tayi tana kasa cewa komai kafin itama ta bude baki tace "I love you AZIZ LIMBA" Saukan maganar a kunnensa tsayar Masa da komai tayi ya dagota daga jikinsa ahankali ya Kalli bakinta dayayi maganar ya Kafesa da ido. Bude bakin ta sake yi tace "AZIZ LIMBA I love you" Bakinta ya hade da nasa yana mata wata irin totsa ya zuqo dukkanin albarkan dake bakinta ya hadiye ya sake fara tsotsan bakin yana fara Rabata da kayan jikinta daya bayan daya ahankali. Farin duvet cover ya rufe rabin jikinta dashi bayan Rabasu da komai da yai. Kife take idanuwanta a lumshe tana shaqar qamshin ruwan pool din dake tashi da masu manyan humidifiers dake aiki a balcony din suna fidda wani sanyayyan kamshin datake jin ya hade da nasa. Tafin kafarta da suke fes babu datti ko wata qazantar sbd yanayin gidan gabaki daya ba gurin da kafa zata lalace bane hakama koina gidan akwai takarmin yawon ciki da kowa yake yawo dasu baa tafiya barefoot hakama fitowanta wanka kenan kaman Bata taka qasa ya daukota Dan haka bakinsa yakai tsakiyar tafin kafarta ya sauke mata wani kiss din daya kashe gabaki daya jikinta ta lumshe ido tana kwantar da Kanta a hannuwanta datake kwance kife akansu. Lips dinsa masu taushi da sanyi ya ringa bin fatar dashi yana sauke mata kiss masu sanyi tin daga tafin kafarta har zuwa cinyarta da bayanta Wanda lips din na sauka tsakiyar bayanta da babu Komai take taja wani wahalallen numfashi tana sake mutuwan jiki daga kwancen tsikar jikinta na tashi. Wuyanta ya sako kansa ya saka bakin cikin sanyi ya tsotsa fatar wuyanta yana birkitota ya fara gangarowa daga wuyanta zuwa kirjinta daya saukewa Wani kiss din daya sakata qanqamesa da sauri tana riqe numfashinta daya kusan barin kirjinta tana yunqurowa kawai ya hade bakinsa da nata sunawa juna wata irin lafiyayyar kiss din datake saka shauqinsa gabaki daya qarasa kuncewa yana tada ita Zaune akan kafafunsa suna gauraye gurin da wani irin sanyi numfashin dayake sake tada jijiyiyin jikinsa suna tafasa da tsananin buqatanta. Tin tana iya Maida masa martanin zafaffiyar romance din dayake kunce Kanta dasu harta mace Masa gabaki daya sbd fizgan da yaiwa wuyanta yana sake Bata wani mahaukacin hot kissing din dayake kwantar da ita flat yana bude kafafunta na nasa ta ja wata irin numfashi tana sake yunqurowan daya kama wuyanta yana sake hade bakinsa a lokaci daya suna hadewa gabaki daya ciki da wajensu. ****A daidai wannan lokacin Ummah data Taho daki Bata ga Jannah ba saukowa tayi ta nufi dakinsu Dan duba lafiyarta sbd talura da rashin lafiya a tareda ita Dan haka tana isa babu kowa dakin fatma na toilet. Harta juya zata fita idanuwanta suka sauka akan ledan maganinta da Fatma ta fidda Dan Kiran Sayd ya sanarwa AZIZ maganin Jannah din daya kamata Tasha sai tashiga toilet. Daukan ledan ummah tayi sai tafara cin karo da scanning din Wanda ya saka gabanta faduwa sbd tinanin ko wani ciwon ne ke damun Jannah tinda tace malaria ce to meya hadata da scanning. Batasan komaiba Dan haka cikin damuwa da fargaba ta fito da ledar da scanning din a hannu ta nufi dakin Ammar shi dayake likita ya duba mata. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 62 *_ZUZEAM VENTURES_* Best kayan Mata 08144015291 *NEW ALERT* *END OF DISCUSSION PACKAGE* ~25k~ promo 12k Barka da Sallah promo pack 1. Tabajen kankana da fruit   (Mai saukar da niima nan take ta kara miki dadi na musamman keda oga sai kunyi kukan dadi ranar ) 2. ⁠gumbar chakwala dadi (Hmm yar uwa daga jin wannan kema kinsani basai anbaki labariba wannan hadin na zallar dadi ne da ciko da gaba) 3. Turare kyauta dole   (Wannan turaren na amsar kyauta ne ina masu fama da miji mai mako wanda ba a cin kudinshi Ga shi da abun amma ba a ci to yar uwa matsalarki tazo karshe da izin Allah Sai kinci abunshi ina yan kasuwa duk kina amfani da wannan turaren sai Kinga budi da izinin Allah) 4. Zumar bata gaban kishiya yar asali ( wannan zumar Ga mata wanda kishiya ta shiga gabansu mijinki baki gane kanshi ya fifita yar uwarki akanki baya son mu’a mala dake ko wadda mijinta ke biye biye yar uwa kukanki yazo karshe duk kikayi amfani da ita duk machen da yayi sex da ita zaijita salab kamar dusa don haka aji tsoron Allah banda wanda suke zaune lfy da kishiyoyinsu) 5. End of discussion powder ( wannan garin karshen zance kenan hajiya oga ya taba miki kukan agwagwa ko mussoshi to ranar duk da kika sha wannan hadin garin hajiya sabbatu sai kin rufe mishi  baki ihu da kururuwa ba sauki kuma garin wata 7 yake ajiki yana aiki ) Hajiya karki bari wannan promo ya wuceki 25k ne promo saboda sallah 12k kacal TikTok: Zuzeam.ventures5 Instagram: Zuzeam_ventures WhatsApp: 08144015291 ************* Ummah na isa dakin Ammar din a kofa ta tsaya tai knocking tana Kiran sunansa cikin yar nutsuwarta data tashi Dan dai ita ganin scanning din shine babban tashin hankalinta. Ammar dayake bathroom yana wanka baiji ba dole Garba ne dake zaune a sofa yana Kallan labaran BBC Hausa a qatuwar flats screen sanye da jallabiya blue me santsi da laushi datai Masa Kyau sosai tinda Shima fari ne ga Kuma yanzu da hasken nasa ya sake fitowa sosai sbd hutu da Jin dadin da suke ciki tin kafin ma su tashi daga masu aiki. Ajiye snacks din hannunsa da yake ci a plate yai ya nufi kofar ya bude Jin ummah ce. Tin kafin yayi magana umman ta katsesa da cewa "Muhammad ina Ammar? Dayake tinda ta warke Hakan take ambatarsa sbd sunan mahaifinta ne Bata iya cewa garban Dan haka tinda Muhammadu Garba yake sai tana Kiransa Muhammad din Kuma kusan kowa a gidan yanzu da Hakan suke kiransa sbd sakaya sunan mahaifin nata. Kallanta Muhammad din yayi cikeda kulawa da yar mamaki yace "Wanka yakeyi Ummah, akwai wani abu ne? Numfashi ta sauke ahankali jikinta na Dan sanyi tace "Ba damuwa idan ya fito Kace ina nemansa ganinsa nakeson yi ya Sameni" "Ok Ummah yana fitowa zan sanar Masa inshallah" Juyawa tayi ta bar gurin kai tsaye palon ta bari ya isa nasu Bata haye sama ba ta zauna Palon kasa jiransa. Bai jima ba sosai ya fito qugunsa daure da towel kamshin soap na wankansa yana tashi jikinsa. Goge jikinsa yai da wani towel din yana tsayawa gaban mirror yafara Shiri. Shirin bacci yayi amma sbd sakon Ummah na nemansa da Muhammad yace tana nemansa yasa bai saka kayan bacci ba ya saka shirt da wando short three quarter ya fito Palo ba kowa ya fice Kai tsaya yabi kofar data shigar dashi palonsu Umman na kasa Kai tsaye. Yana shiga tana palon zaune da maganin da scanning din a gefenta a ajiye tanata saka Kiran wayar AZIZ sbd yazo shi ko zai gane mata matsalar tinda Ammar yana wanka amma Shima tanata ringing Sam Baya dauka. ****AZIZ baima San ina kansa yake ba bare wayarsa sbd idan yana tareda Jannah nesanta kansa yake da komai sbd Bata dukkanin kansa da kulawansa da hankalinsa bare Kuma idan yana a irin wannan yanayin na yanzu da ita to duniyarsa gabaki daya tata ce kacokam dinta. Sake rungumota jikinsa yayi yana sake nutsawa cikin bakinta da nasa bakin wata irin totsuwa sukewa juna tana Jin duk abinda yake mata yana isa har cikin maqoshi da Kanta Dan haka numfashinsu ke tsananta cikin slow da sake tsanantiwa da juna Dan Kuwa wani irin love making yakeyi da ita yana tsotsanta a lokaci daya sbd nishinsu dayake sake zarar da kansa karfinsa da shauqinsa na qaruwa. Duminta daya hade da nasa ya saka yanayin sake zamar Masa tamkar gangar dake zare noti din kansa ya sake dago wuyanta yana kissing dinta da dukkanin sanyi da nutsuwa tareda shauqinta dake kashesa yana sake kashesa. Sun jima a Hakan kafin suka samu nutsuwan data sakata juyawa ahankali ta kife tana rufe idanuwa jikinta ba karfi numfashinta na fita a hankali cikin sanyi da samun cikakkiyar nutsuwan kasancewa da mijinta datake tsananin so da kauna. A bayanta ya kwanta ahankali tareda rife musu rabin jikinsu da iskar sararin samaniya ke kadawa tareda sanyin ruwan pool din dake Dan kawowa Shima. Hannuwansa da nata ya sarke yana bayanta kife Shima fuskansa na kan bayan Kanta sedai bai dukkaninsa ya hayeta ba sbd kada ya Bata nauyinsa Dan haka suka lumshe idanuwa ahakan bacci na kokarin daukansu dumin fatar juna na ratsasu ****Ammar qarasowa yayi gurin Umman yana sallamar data ankarar da ita zuwansu ta juyo ta kallesa tana ajiye wayan hannunta tace "Ammar ka gama Shirin kenan? "Eh ummah nama Dade duk da inata sauri fa sbd neman da kike mun" Murmushi tayi me Kyau da sanyi tana miqa masa hannunta tace "Zo yarona ka dubamun wani abu" Qarasowa yayi yana kama hannunta ya zauna gefenta yana kallan ledan maganin data dauke Dan basa gurin zaman tana kokarin ajiyewa a table ya miqa hannu ya karba yana cewa "Menene Ummah anan,waye ba lafiya naga magani?? Budewa yayi ya fidda maganin farko Wanda folic acid ne sai antibiotics da wanda ya sakasa dakatawa yana dagowa ya Kalli ummah da Dan mamaki kadan yace "Ummah waye me wainnan maganin ne??? Cikin sanyi Ummah tace Jannah ce, Ni ba sune suka dagamun hankali ba hoton asibitin Dana gani a cikinsu" Miqa masa tayi tana Kafesa da idanuwanta tana sake cewa "Daman malaria na taba ciki ne ko Kuwa wani sassan jikin da sai anyi hoton asibitin? Nifa ganin nakeyi ciwon nata kaman tafiya yakeyi yana dawowa duba mugani idan da buqatan komawa a sake komawa da ita asibitin Tareda  wani babba tinda Fatma duk sune Yara" Bude scanning din Ammar yayi yana fara Dora idanuwansa akan sunan Wanda yake Kai shi kansa yana mamaki da fargaban idan ba ciwonta na zuciyan ne yake kawo wata matsalan ba ta boye musu sbd kada su  shiga tashin hankali Dan haka da sauri ya Dora idon akan sunanta da baro baro yake a jikin scan yaga JANNAH ZAD. sauko da idonsa yayi Wanda kai tsaye ya fara nuna Masa abinda ya sakasa juya takardar upside down yana dubawa ko ba daidai bane yake dubawa sbd gabaki iliminsa na likitanci da wayewan sani take sukai formating suna wiping komai da komai nasa na kwakwalwa da tinani harma da kusan ganinsa Dan haka ya sake juyawa gefe yana dubawa. Ummah dake kallansa idonta na bin duk juyin dayakewa takardan tana jiran amsansa sake rudewa tayi a matse tace "Me ka gani a ciki ne Ammar?? Baima ji ta ba sbd tsakaninsa da Allah kansa da idanuwansa tareda aikin kwakwalwanss qyam sukai suna dena aikin komai sbd ya sake juya takardar daidai yana dubawan dai idanuwansa suka sake ganar Masa abinda ya saka zuciyarsa sauya bugawa hannuwansa na Dan fara wata irin rawa ya juyo ya kalli ummah wadda tafara shiga tashin hankali da tsoro ganin yanda hannuwansa ke rawa Idanuwansa da suka dauki sauyawa ya Kalli ummah dasu yace "Ummah scan din waye wannan? "Na Ummijan ne,lfy Kuwa? Wani abin ne? Matsala ce a ciki?? Tsananta rawa hannuwansa ke yi ya girgiza kai da karfi idanuwansa na wani irin Jan daya saka Ummah miqewa tana dawowa gabansa tashin hankalinta na tsananta zuwa tsoro zatai magana ya katseta da cewa "Ummah bana Jannah bane wannan, Bazai taba zama na Jannah ba, Bazai taba zama nata ba sbd bamuyi aure ba, Jannah bazata taba zama Hakan ba, Sedai ko idan na Wani ne ko fatma data taba aure kila da ciki ta fito, Jannah bazata taba samun ciki da aljanu ba, Ummah bana Jannah bane sbd ciki ne a cikin scan din...... Dafe kirjinsa yayi da karfi da hannunsa daya yana Jin azabar da bai taba ji ba a rayuwarsa ya rintse idanuwansa da sukai wani irin mummunan Jan da har wani radadi sukeyi cikin tsananin yanayin daya saka zuciyar Ummah kasa shiga shock sai wani irin tsananin tausayin yanda yayin yace "Ummah xuciyana,zan mutu..... Da sauri ummah ta riqosa tana kokarin kamo fuskansa ta ambaci sunansa sbd yanda jikinsa ke wata irin jijjiga yana Jin bazai iya rayuwan ba kwata kwata ko iya wannan kuskuren scan din da aka samu sbd bazai iya taba ganin Jannah da cikin wani a jikinta ba, To tayayama zaace ciki bayan mutum baya samun ciki shi kadai, Jannah ba yar iska bace zai sheda hakan har abadan abada,hakama batada auren baya datai akanta ya MUTU auren tin shekaru uku a yanzu to tayaya zata samu ciki Wanda sedai idan aljanu ne suka shafeta suka saka mata iskan ciki shiyasa taketa wahala. Miqewa yayi kafafunsa na kasa daukansa sbd wata irin rawan dasu keyi da jijjiga ya nufi kofa idanuwansa basa gani sosai haryana karo da kofar ficewa ta bugi goshinsa yayi bayan ya fadin akan hannunsa na dama Wanda Saida hannun yayi wani sauti alaman targade amma bai tsaya ba ya miqe hannuwansa har lokacin da jikinsa rawa sukeyi ya sake nufa kofar ya fice Ummah na binsa hankalinta tashe idanuwanta na cikowa da hawaye sbd ta kasa daure halinda take ganinsa Dan ita Bata ma dauki maganar cikin ba sbd ba abu me yiyiwa bane kwata kwata ciki a jikin Jannah wadda batada aure Dan haka sai take ganin bai gama ganewa bane ciwonsa ya tashi. Tana fitowa ta nemesa ta rasa ta rasa inda yabi ya bace mata Dan haka kai tsaye dakinsa ta nufa tana kokarin daidaita tashin hankalinta Dan gudun dad ko Maheer ko kowama yasan abinda ake ciki Dan ba abinda wani zaiji bane har sai ta gama dawo Ammar hayyacinsa taji daidai daga garesa. Ammar Kuwa Kai tsaye dakin su Jannah din ya isa ransa na kokarin barin jikinsa Dan haka yana isowa Kai tsaye ya bude dakin ya shigo Fatma na zaune tana kokarin Kwantawa ta Kalli kofar da sauri. Kasa magana yayi sbd gabaki daya masifar azabar dake ci a jininsa da zuciyarsa bazasu iya barinsa magana ba daqyar ya iya bude Baki yace "Jannah???? A rikice Fatma dataga yanayinsa da yayi munin da duk me Imani zaiji tashin hankali tace "Bata nan tana....." Kasa qarasawa tayi sbd rudewa saura kadan tace gurin AZIZ LIMBA din. Wani kallan azabar dake tsananin cinsa a kirji Ammar yayi mata yana kasa magana ya juya ya bar dakin ya nufi can gurinsu Falaq. Kai tsaye ya haye har sama yana kwala Kiran Jannah din wadda bata saman kwata kwata Dan haka ya sauko kafafunsa na hardewa gap da sauka stairs din karshe ya kife ya fadi yana sake buga goshinsa da take ya fashe yana fidda jini kadan amma bai tsayaba ya miqe jiri na dibansa gabaki daya ya fice hayyacinsa Jannah kawai yake tsananin son gani sbd ya rungumeta a jikinsa ya tambayeta yanda take ji iska a jikinta, Yanason ya tambayeta tasan da cikin iskan aljanu dayake tattare da ita Wanda ta samo a kauye kila a bandaki ko dajin dayake bayan gidansu. Babu inda bai ringa fadawa ba a gidan yana nemanta idanuwansa a rife bayaji baya ganin komai komai nasa ya dena aiki daidai Jannah kadai ce warakar da zai gani ya ji warakar halinda yake ciki daga bakinta ya samu sassaucin da dawowa hayyacinsa daya rasa kenan har abada idan ba Jannah ya gani ta sanar dashi ko a cikin jerin munanan mafarkai Bata taba ganin ko aljani ne ya kusanceta ba bare dan Adam me rai. #MAMUH 07019691719 KUYI HAKURI DAN ALLAH WLH TIN SUNDAY INA ASIBITI NE AMMA ALHMDLLH INSHALLAH ZAMU QARASA DAGA INDA MUKA TSAYA.*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 63 *_ZUZEAM VENTURES_* Best kayan Mata 08144015291 *NEW ALERT* *END OF DISCUSSION PACKAGE* ~25k~ promo 12k Barka da Sallah promo pack 1. Tabajen kankana da fruit   (Mai saukar da niima nan take ta kara miki dadi na musamman keda oga sai kunyi kukan dadi ranar ) 2. ⁠gumbar chakwala dadi (Hmm yar uwa daga jin wannan kema kinsani basai anbaki labariba wannan hadin na zallar dadi ne da ciko da gaba) 3. Turare kyauta dole   (Wannan turaren na amsar kyauta ne ina masu fama da miji mai mako wanda ba a cin kudinshi Ga shi da abun amma ba a ci to yar uwa matsalarki tazo karshe da izin Allah Sai kinci abunshi ina yan kasuwa duk kina amfani da wannan turaren sai Kinga budi da izinin Allah) 4. Zumar bata gaban kishiya yar asali ( wannan zumar Ga mata wanda kishiya ta shiga gabansu mijinki baki gane kanshi ya fifita yar uwarki akanki baya son mu’a mala dake ko wadda mijinta ke biye biye yar uwa kukanki yazo karshe duk kikayi amfani da ita duk machen da yayi sex da ita zaijita salab kamar dusa don haka aji tsoron Allah banda wanda suke zaune lfy da kishiyoyinsu) 5. End of discussion powder ( wannan garin karshen zance kenan hajiya oga ya taba miki kukan agwagwa ko mussoshi 😁to ranar duk da kika sha wannan hadin garin hajiya sabbatu sai kin rufe mishi  baki ihu da kururuwa ba sauki kuma garin wata 7 yake ajiki yana aiki ) Hajiya karki bari wannan promo ya wuceki 25k ne promo saboda sallah 12k kacal TikTok: Zuzeam.ventures5 Instagram: Zuzeam_ventures WhatsApp: 08144015291 ********* Kai tsaye Palon AZIZ LIMBA ya nufa gashinsa har lokacin jini yake fiddawa ahankali sbd buguwan da yayi amma ya kasa dawowa hayyacinsa. AZIZ daya sauko da Jannah har palon qasan tana jikinsa Dan daukota yayi bayason tayi wahalan saukowan da Kanta tinda ta dage Masa akan zata koma kada Ummah ta nemeta Bata nan tinda a gurinta take kwana kaman qaramar babynta. Sauketa yayi akan akan wata doguwar drawer me Kyau da marble glass dake farkon shigowa palon nasa na qasa yana kallan fuskanta zuwa cikin idanuwanta dake rura wutan Sonta dake sake dahuwa ajininsa kowace daqiqa ta rayuwarsa yana Jin kaman ya hadiyeta da abinda yake cikinta Wanda Bata fada Masa komaiba akai tayi Shiru Dan haka Shima yayi Shiru yanason ta fada Masa da Kanta. Wuyan rigarta ya Dan zame ahankali tareda Kai bakinsa kan fatar kafadan tata ya Dora lips dinsa cikin sanyi ya sauke mata wani kiss me ratsa fata daya saka tsikar jikinta tashi gabaki daya ta Dora idanuwanta akansa tana kallansa a kasalan da Bata gama sakinta ba tin ta farko. Kallanta yake Shima yana hade tafin hannunsa da nasa tafin hannun yana Dora hannunsa daya a fuskanta yana shafan gefen fuskanta ya bude baki cikin wani mayen sauti me taushin gaske yace "Kina Jin daidai Kuwa?? Gyada Masa Kai tayi tana Dan kwantar da Kanta a hannunsa dake shafa fuskanta tace "Ummah bazatai bacci ba saina dawo" Lips dinta yayi kissing cikin sanyi yana shiga tsakiyar kafafunta ya tsaya yana rankwafowa hannunsa daya na zagayeta ya mannota jikinsa yana sake kissing lips nata ya sauke mata numfashi me dumi a fuska yana cewa "Thank you Jan" Kallansa tayi jikinta na sake mutuwa a jikinsa ta bude baki tace "Thank you AZIZ LIMBA daka kawo kanka cikin rayuwata" Bakinta ya saka nasa yana kissing nata cikin wata irin sanyayyan salon daya sakata saka hannuwanta wuyansa ta zagayosa tana sake kissing nata itama cikin salo me sanyi da tsananin so me karfi dake dawainiya dasu. Kissing juna sukeyi yana saka hannunsa daya ta qasan rigarta yana shafa cinyiyinta zuwa mararta tana Jan numfashi tana sake kissing nasa nasa hannunsa daya yana sake manno wuyanta fuskansu na hadewa sosai numfashinsu na sake haduwa. Yanda yake shafanta suna kissing juna kaman Wanda basu jima da gama gamsuwa da juna ba, Da hannunsa daya kawai ya zare net panties din dake jikinta yana ratayewa a wuyansa yana sake yaye rigarta cinyoyinta na bayyana daga qasa yana shafasu kafin ya sake rigar yana kamo fuskanta ya hade dakyau da tasa yana mata wata lafiyayyar tsotsan datake sakata Wani numfashin da saukansa a fatar wuyansa da fuskansa kawai tada gashin jikinsa yake, Hannunsa daya ya saka a cikin rigarta daga sama yana shafa fatar kirjinta da babu Komai sbd sun baro bra dinta acan balcony dinsa. Bude idanuwa a wahalce AZIZ yayi yana Jin bazai iya hakura da barinta ta tafi tabarsa ba Dan haka ya sake Kama bakinta yana kissing dinta yana gangarowa wuyanta anan idanuwansa suka sauka akan Ammar daya bude palon Kai tsaye ya shigo idanuwansa suka saukan abinda ya dauke ganinsa take shikuma AZIZ din sakinta yayi a hankali sbd kada ta firgita ta shiga shock da tashin hankalin da zai taba lafiya cikin dayake jikinta. Rigarta ya fara gyara mata wadda ya riga ya kareta babu inda Ammar ya gani ko zai iya gani a jikinta ya juyo yana zira panties dinta dake wuyansa aljihun qandonsa batareda barin Ammar yasan ko menene ba bare gani Dan haka ya fuskanci Ammar din Wanda sai a lokacin Jannah ta gansa ta sauko da karfi dukkanin jikinta na daukan wata masifaffiyar rawa kanta na neman juyewa sbd tsananin tashin hankali masifaffen karshe dake dabaibayeta. Ammar din take kokarin nufa AZIZ ya riqe hannunta yana bude bakinsa fuskansa ba rahama ko sauki ko kadan yace "Bazaki koina ba saina fara Jin dalilin shigowansa inda nake hutawa da iyalina batareda izinina ba" Ammar da komai nasa ya dena aiki scan din hannunsa da tin dazu yayiwa riqon Rai yana nemanta subucewa yai daga hannunsa yana faduwa qasa ganinsa Da jinsa suna daukewa dip baya iya ganin komai se haske hakama baya Jin komai sai iskan dayake shiga kunnuwansa mara hayaniya. Wasu zafafan hawaye masu tsananin zafi da ciwo ne suka gangaro mata tana kokarin kwace hannunta amma AZIZ din da Shima nasa ran yayi mummunan baci yaqi sakinta. Ammar juyawa yayi yana neman kofar fita kaman Wanda babu laka ko daya a jikinsa yana taku daya biyu ya bugu da bango da karfi yayi baya ya fada kan wani decor dake gurin na glass ya fashe da karfi yana yanka hannuwansa duka biyu da gefen fuskansa data fara Jini take. Baya gani baya gane komai ya dafa fasasun glasses din yana miqewa tafin hannuwansa na sake yankewa da jini ya sake nufar hanya ya fice yana fita ba daidai ba acan ma wani table din yaci karo dashi ya fadi a gurin yana kokarin tashi ne Jannah ta fizge hannunta da karfin gaske tana nufarsa kuka me karfin gaske na kufce mata ta isa ta riqosa da duka hannuwanta biyu tana tayar dashi hannuwansa gabaki daya jini sukeyi hakama fuskansa Kuma gabaki daya baya iya gane komai kansa kwata kwata ya dena Masa aiki bare zuciyarsa data buga. A palon sarari ya iso daidai ummah na shigowa palon itama ganinsa ya sakata tsayuwa cak zuciyarta na bugawa da karfin gaske ta bude baki cikin wani slow da mamaki tace "Ammarrr" AZIZ daya iso zuciyarsa na tsananin ciwo da ciwo da wani irin radadi cak ya tsaya yana kallan Ummah wadda muryanta ta shiga kunnuwan Ammar ya dago idanuwansa jajir da suka dauke gani ya sauke akan inda yaji muryanta ya nufeta yana Jin ransa na kokarin fita kirjinsa taku daya yayi yana yin na biyu kirjinsa ya kasa dauka da riqe numfashinsa kafafunsa suka yanke a gurin kan gwiwansa kafin Ummah da Jannah su qarasa da gudun gaske suna ambatar sunansa da karfin gaske tini ya zube gabaki dayansa a gurin Wani irin jini na fara gangarowa daga hancinsa idanuwansa suka rife yana dena motsi kwata kwata ba alaman numfashi a jikinsa. Ummah da jinin dayake gangaro Masa ya daga gabaki daya hankalinta tana isa dagosa tayi da karfin gaske tana ambatar sunansa dukkanin jikinta na karfi, Jannah ma rigar jikinta ta saka jikinta na tsananin rawa ta fara goge jinin hancinsa tana tarewa cikeda tsoro da firgicin da Bata taba shiga ba akan Ammar din tana ambatar sunansa kuka me karfin gaske yana zuwan mata. AZIZ mutuwan tsaye a inda yake tsayen yana kasa motsawa idanuwansa Kafe akan mata biyu da sune rayuwansa suna rawan jiki da shiga tashin hankali mafi girman rayuwansu akan waninsa Wanda ya tabbatarda yana matsayi me mahimmanci ne a rayuwarsu Dan haka take jikinsa yayi sanyin da yaji hutar dake cin jininsa tana sauka da Kanta. Babu alaman Rai ko sauran ran a tareda Ammar Dan haka ihun Kiran sunansa da kukansu ya tsanantar data saka Dad fitowa daidai Muhammad cikin tashin hankali suka nufosu Muhammad na Kiran sunan Ammar din da karfi Dad Kuwa wata Sarawa kansa yayi ya dafe kirjinsa dake neman bugawa ganin Ammar ba alaman Rai sai jini dake fitowa hancinsa. Maheer ne Shima hayaniyan ta fiddosa yana fitowa kafin ya isa ta Ammar din yaji numfashinsa na daukewa daqyar kafafunsa suka iso dashi ya zube gaban Ammar din yana fizgosa jikinsa da tsananin karfi yana ambatar sunansa da karfin daya saka gabaki daya mutanen gidan fitowa hankali tashe. Duk Wanda ya sauko yana qarasowa dakatawa yakeyi cikeda karyewan zuciya sbd a cikin mintina kalilan Ammar ya zama abin tausayin da kowa yasan babu Rai a jikinsa. Sayd ne ya ya qaraso da sauri ya Kalli garba yace "Muhammad daukosa Maheer bazai iya ba sbd halinda ya shiga" Daukansa Garba yayi daga jikin Maheer Jannah na kasa sake hannunsa ta bisu da sauri kukanta na tsananta tana ambatar sunansa. Ummah ma dake kuka sosai kallan Dad da zuciyarsa ke kokarin bugawa tayi tana miqewa ta isa garesa ya rungumeta da karfi yana Jin kaman zai samu sassauci amma kwata kwata babu Dan haka umman da Dad din da Maheer bin bayansu sukai gabaki daya suka dunguma zuwa asibiti aka bar AZIZ tsaye yana kallansu sun tafi da mahaifiyarsa batareda ta juyo ko kallansa tayi ba. Falaq da fiddausi dake gefensa da Mama suka matso jikinsa Falaq na kwantawa jikinsa ta rungumesa tana basa wani irin kwarin jikin dayake kokarin rasawa ya sauke ajiyan xuciya yana Jin sanyi na ratsasa kafin Mama ta kama hannunsa daya itama riqe cikin nata tana kallansa batace komaiba ta gyada Masa Kai tana qarasa basa wani karfin daya yaye abinda yaso taba zuciyarsa. Ajiyan xuciya ya sake saukewa yana Jin daman sune karfin gwawansa tin farko Dan haka ba komai bane Dan su Ummah suma sun bawa Wanda yake nasu kulawa. Juyawa sukai suka bar gurin. Yana isa sama wayarsa ya dauka ya kira sayd sai Kuma ya kashe ya tura Masa sakon a tabbatarda an bawa Best likitocin asibitin din Ammar a kashe duk dukiyar daya kamata Dan nema Masa lafiya. Ajiye wayansa yayi yana zamewa qasa ya zauna yana Dan dafe kansa idanuwansa na rufewa. Acan asibitin Kuwa ana isa aka karbi Ammar da gaggawa akai ciki dashi Ummah ta dafe goshinta tana goge hawayen fuskanta ta bude baki tace "Ya Allah ka hanamu ganin baqar rana" Ummah juyawa tayi ta Kalli Jannah wadda ke kuka sosai tana Jin duniyar gabaki daya tayi mata Daci ta isa gareta ta kama hannunta taja gefe ta kalleta tsoro da fargabanta a bayyane tace "Ummijan,da gaske ciki ne a jikinki? Ki fada mun gaske kada ki kuskura ki boyen komai Dan Shine abinda Ammar ya gani a scan naki, Menene gaskiyan fadamun kada zuciyata ta buga Dan Allah kicemun ba ciki ne na haihuwan Dan mutum ba a jikinki sbd...... Kaman daga sama sukaji muryan Maheer cikin wani masifaffen tashin hankali muryansa na rawa da karfi yace "Wace Jannah din ce take dauke da ciki? "Ciki???? Garba ya fada da karfi yana juyowa gurinsu gabaki daya yana sakin Dad dayake riqe dashi sbd kirjinsa dake tsananin ciwo. Fatma fitsari ne kawai taji yana neman kufce mata me karfin gaske sbd tashin hankali da firgita. Zubewa qasa Jannah tayi tana fasa wani irin azababben kukan dayake nuna maganar da akeyi ta gaskia ce. Dad na ganin hakan sai ganin akai ya yanke jiki a gurin ya fadi a sume. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee book 2 Chapter 64 *_ZUZEAM VENTURES_* Best kayan Mata 08144015291 *NEW ALERT* *END OF DISCUSSION PACKAGE* ~25k~ promo 12k Barka da Sallah promo pack 1. Tabajen kankana da fruit (Mai saukar da niima nan take ta kara miki dadi na musamman keda oga sai kunyi kukan dadi ranar ) 2. ⁠gumbar chakwala dadi (Hmm yar uwa daga jin wannan kema kinsani basai anbaki labariba wannan hadin na zallar dadi ne da ciko da gaba) 3. Turare kyauta dole (Wannan turaren na amsar kyauta ne ina masu fama da miji mai mako wanda ba a cin kudinshi Ga shi da abun amma ba a ci to yar uwa matsalarki tazo karshe da izin Allah Sai kinci abunshi ina yan kasuwa duk kina amfani da wannan turaren sai Kinga budi da izinin Allah) 4. Zumar bata gaban kishiya yar asali ( wannan zumar Ga mata wanda kishiya ta shiga gabansu mijinki baki gane kanshi ya fifita yar uwarki akanki baya son mu’a mala dake ko wadda mijinta ke biye biye yar uwa kukanki yazo karshe duk kikayi amfani da ita duk machen da yayi sex da ita zaijita salab kamar dusa don haka aji tsoron Allah banda wanda suke zaune lfy da kishiyoyinsu) 5. End of discussion powder ( wannan garin karshen zance kenan hajiya oga ya taba miki kukan agwagwa ko mussoshi 😁to ranar duk da kika sha wannan hadin garin hajiya sabbatu sai kin rufe mishi baki ihu da kururuwa ba sauki kuma garin wata 7 yake ajiki yana aiki ) Hajiya karki bari wannan promo ya wuceki 25k ne promo saboda sallah 12k kacal TikTok: Zuzeam.ventures5 Instagram: Zuzeam_ventures WhatsApp: 08144015291 ********** Muhammd ne yayi saurin yi kan Dad yana ambatar sunansa da karfi Wanda ya saka hankalin Sayd dake magana da wasu doctors yowa kansu shi da doctors din suka Taho da sauran ana kwala Kiran nurses. Ummah ma gurinsa ta nufa tashin hankalinta na qaruwa akan biyun datake ciki na Ammar da kaman tabbatan ciki a jikin Jannah. Jannah sake fashewa tayi da wani irin kukan qunci da tsananin tashin hankalin dayake tattare da tsoron ganin halinda Dad dinta ya shiga ta silale qasa tana zubewa zaune a qasa kukanta na tsananta. Fatma ce ta rungumota jikinta da sauri tana kasa cewa komai sbd halinda take ciki itama na ganin girmama da lamarin yayi sosai. Daukan Dad akai ana wucewa dashi emergency cikin sauri doctors din dake tareda sayd suna bin bayan nurses da suka daukesa cikin sauri. Maheer dararewa zaune yayi a kujeran dake gurin yana yin qasa da kansa tareda dafewa sbd yanda kan nasa ke neman tarwatsewa sbd mummunan tashin hankalin rayuwarsu da ayau suka fada Dan Ashe baya basuga komaiba Dan Kuwa lalacewan rayuwan Jannah harda ciki shine asalin mafi munin rayuwar da zasu fuskanta. Muhammad ne ya zauna kusa dashi yana kokarin rage Masa abinda yake ji ta hanyar cewa "Inshallah daga Ammar har Dad zasu tashi cikin amincin Allah muyita fata da adduan hakan" Maheer bai iya cewa komaiba sbd kansa da tinaninsa basa tafiya daidai kwata kwata a lokacin fatan tashin Ammar da Dad kawai yake sbd samun nutsuwan sanin yanda zaiyi da Jannah. Ummah ma Jannah dake kuka sosai har karfinta na neman karewa ta zaunar a gefenta kan kujera tana zuba mata ido tana sake karanceta tsaf ya tabbatar dai da ciki Kam akwaisa a jikin Jannah din Dan haka take jikinta yayi wani mugun sanyi sbd ciki a jikin macen da 'yayanta biyu sukewa tsananin so fiyeda rayuwansu ba qaramin illa da tashin hankali zai sakarwa rayuwansu ba ga Ammar nan ya shiga nasa halin bayan ya sani, Saura AZIZ da batasan Shima Yaya zai ji lamarin ba wane halin zai shiga tinda dai ta tabbatarda yana tsananin son Jannah haryanzu duk da sun rabun tsawon shekara uku da akace mata a labari, Yanzu ta ina AZIZ zai fara Jin zancen? Yaya zuciyarsa zata dauka? Shima zai iya shiga halinda Ammar ya shiga akan labarin koma fiye? Shiru tayi itama nata tashin hankalin na ratsata sbd masifun basu qare ba kenan, Abin tashin hankalin dayafi koma daga ina cikin ya fito? "Daga kauye?????" Shine abinda zuciyarta ta fara fada mata sbd daga can ta dawo ba lafiya Wanda tin lokacin ya kamata su gane Dan babu abinda bai sauya a jikin Jannah dinba me nuni da sabon ciki a jikinta, "Innalillahi wainna ilayhirajiun" shine abinda Umman ta furta a fili tana dafe goshinta itama sbd Kanta dayake ciwon da kaman zai juye mata. Shiru sukai dukkaninsu Banda Jannah datake ta kuka har muryanta ya dishe jikinta yayi wani irin zafi sosai zazzabi me karfin gaske yana shigarta dole fatma ta jata zuwa waje inda ta ringa wani irin wahalallen amai tana qarasa galabaicewa. Qara tashi hankalin fatma yayi akan Wanda suke ciki sbd jikin Jannah din daya rikice mata lokaci daya gashi ta kasa dawowa ciki ta fadawa Maheer sbd a yanda take ganin wuta na cinsa ta bacin Rai zai iya musu dukan da cikinma zai bare Dan haka suka kasa dawowa ciki suka tsaya acan baya waje tana kokarin taimakawa Jannah din ta hanyar shafa bayanta Aman yana Dan tsayawa. Miqewa Jannah ke kokarin yi Bata ma iyawa sosai zata koma ciki fatma ta riqeta tana cewa "Jannah ki zauna anan kinga acan din ba iskan da zai ringa buga Miki Aman ya dena tahowa Kuma kin Dan matsa daga gaban Yaya Maheer da ransa yake a tsananin bace kada ya fusata ya Miki wani abin tinda bake daya bace. Qin tsayawa Jannah din tayi sbd tafisan Maheer dinma ya kasheta akan tayi nesa dasu musamman yanzu datake ganin itace sanadin duka abinda yake samun familynta tin daga kan ciwonta tin tana qarama ta gama zama kaddarar rayuwarsu gashi yanzu suna kwance suna kokarin rasa rayukansu sanadinta. Miqewa tayi da Dan sauran karfin daya rage mata wani irin jiri ya debeta ta dawo baya zata fadi Fatma tayi saurin miqewa zata tarota Wanda ya iso gurin ta bayansu ya tareta jikinsa tana fada Masa gabaki daya shikuma ya saka hannuwansa ya zagayeta yana Bata kyakkyawan runguma a jikinsa batareda yace komaiba ya dauketa gabaki dayanta yana barin gurin da ita Fatma da Sayd na bayansa. Wata hanyar yabi daban zuwa saman asibitin Wanda likitan daya kira da kansa yake jiransa ya nufa da ita idanuwanta na rufewa a jikinsa sbd ta mummunan gabalaitiwa kuka da tashin hankali sun cinye karfinta tas dana abinda yake cikinta. Suna isa likita ya taso da kansa yana Masa barka da shigowa ya nuna Masa gado lafiyayye a wani dakin dayake saman ya kwantar da ita daman sayd da Fatma basu shigoba nan take likitan ya kira nurses guda biyu suka Taho take aka fara duba Jannah din Wanda yake tamkar a some Dan Bata iya ko bude idanuwanta. Yanzu zaune riqe da hannunta cikin nasa aka fara dubata da sauran abubuwan har aka gama komai aka daura mata ruwa take bacci ya dauketa na wahalan gaske. Scanning sabo Dr yayi masa na cikinta yana kallan Arzikinsa Dr na Masa bayanin dayake saka duniyarsa gabaki dayanta sanyaya da nutsuwan data Fi Masa komai na kyallin duniya. Sake riqe hannunta yayi cikin nasa bayan angama komai nurses din da Dr sun fice ya zubawa fuskanta datai fayau idanuwansa yana kallanta kaman zai dauketa subar komai da kowa su tafi inda zata rayu a kwanciyan hankali itada babynsa su renesa babu hayaniyan komai da kowa. Hannunta dake hannunsa yakai bakinsa yayi kissing cikin sanyi da tsananin kauna yana lumshe ido yanajin hankalinsa na kwanciya kawai ba ruwansa da tashin hankalin da kowa yake ciki. Sayd da Fatma ne suka shigo suka nema guri suna zaunawa Dan taruwa a jinyar matar oga. Shiru Shiru kowa na cikin nasa kalan damuwa da ciwon xuciya har akai Asuba tukuna dukkaninsu suka fita sallah, Da LIMBA din dasu Maheer a masallaci daya sukai sallah amma Allah ba saka sun ga juna ba Dan haka suna gamawa kowannensu ya koma inda yake sai a lokacin Ummah da Garba suka ringa neman su Jannah wadda daga baya sukai tinanin sun koma gida da Fatma Dan haka suka ci gaba da zaman fargaba. Sai guraren 8 na safe Dad ya farka dukkaninsu sukai private dakin da aka maidasa suna godewa Allah ganin shi ya tashi sauransu Ammar a yanzu Wanda dukkanin adduarsu ta koma kansa kacokam. Dad tinda ya tashin baice komaiba Shiru yayi radadin zuciyarsa na sake qaruwa kowace daqiqa har lokacin yana kasa yadda da masifar datake kokarin fado musu wai cikin haihuwan 'dan mutum a jikin Jannah, Ta ina? Ta Yaya? Ba abu ne me yiyuba Dan yasan wacece Jannah bazata taba aikata barna ba Dan ba tarbiyanta bace, Ba hali ko dabiun Banza datake dashi ko daya tin tana qanqanuwanta bare yanzu, Jannah ko saurayi batada shi Bata kula kowa,shi kansa Ammar da zaayi musu auren bata wani sakewa sosai dashi a yanzu kaman baya sbd LIMBA daya cire mata dukkanin shaawan yin aure ko soyayyar datai a baya sbd abinda yai mata Dan haka tayaya Jannah zata dauki ciki ita kadai ba miji ba komai? Shi kwata kwata bai yadda da ciki a jikin Jannah ba labari ne da zancen da yake neman kashesa da ransa kawai amma yana buqatan tabbatarwa Dan Kuwa badai cikin mutum ba sedai na iska. Sake nitso a Shiru da tinani yayi nauyi kirjinsa na tsananta a ransa yace "Kodai ciwon Fatima da Ammar bai gama warkeba yake kokarin dawowa suke tinanin ciki a tattare da Jannah daga tana malaria tinda suna tsananin kaunarta kawai kwakwalwansu ta basu wannan tinanin??" Numfashi ya sauke me zafi cikin mutuwan jiki da sanyi yana dagowa ya Kalli Ummah dake gefensa cikeda tausayinta da kaunarta me karfi Dan baya kaunar ciwonta ya dawo ko kadan amma ga alaman Hakan nan Dan haka hannunsa ya Dora akan nata yana kasa cewa komai radadin zuciyarsa na karuwa sosai da qunci. Umman ma cikeda kulawa da kauna ta dafa hannunsa daya Dora akan nata daya tana dagowa ta kallesa tace "Dad ka dena saurin saka magana a ranka sbd gudun samun shock irin Hakan baida amfani komai tsananin lamari da muninsa sai an kwantar da hankali ake iya magancesa a warwaresa, Ammar yana kwance muna fatan tashinsa sai Kuma kaima ka saka mu cikin wani tashin hankalin Dan Allah ka cire komai a ranka Allah zai kawo mafita da sauki tareda maslahan komai na damuwan da mike ciki" Shiru Dad din yayi yana gyada kai kawai kafin ya dago ya kalleta yana Dan kokarin dawo da nutsuwansa yace "Yaya Ammar din?? Maheer ne ya basa amsa da cewa "Sun gama basa taimakon gaggawa dayake buqata Shima ana jiran farfadowansa ne kowane lokacin" Ajiyan xuciya me Dan sanyi Dad din yayi yana sake bude Baki yace "Ina Jannah? Kai tsaye Muhammad dake kokarin gyarawa Dad din pillow din dayake kokarin jingina daya tashi zaune yace "Sun koma gida ita da fatma" Shiru ne ya sake ratsa gurin kafin Maheer da kama Dad din zuwa toilet Dan alwala Ummah Kuma sake gyara Masa shimfidar gadon me Dan wali sosai tayi tana cewa "Muhammad ka tabbata sun koma gidan ai ko?? "Insha Allah Ummah suna gida" ******Acan sai da gari yayi haske Jannah ta farka lokacin daga ita sai AZIZ din a dakin yana hannunsa da nata yana sarqe cikin lafiyayyan bargon da aka rufeta dashi Wanda sayd ne yaje ya kawosa sabo fil daga gida tin tsakar Daren. Zubawa juna idanuwa sukai tana kallansa a sanyaye sbd har yanzu tashin hankalin Soyayyansa a rayuwanta bai qare ba sbd a yanzu da akasan tana dauke da cikin da bazata iya fadan nasa bane sbd kada a zubar mata da cikin wani babban qalubale da tashin hankali ne a rayuwanta data babynta da tinda ya bayyana sun sani tsananin son abinta takeyi sbd AZIZ LIMBA dinta ne ubansa,shine yabata kyautarsa datafi komai a rayuwanta yanzu, Zata so ta haife Dan AZIZ LIMBA dake cikinta sbd sake basa farin cikin dazaifi komai na rayuwansa. Shi kansa AZIZ din bazata iya fada Masa tana dauke da cikinsa ba sbd tashin hankalin yawa zaiyi idan yasan akwai ciki a jikinta kuma yaga familynta na kokarin daukan mataki akan laifin datai bazai kyaleba fitinar ahalin biyu tashi zatai ayita yi bayan saukinta da son zama abu daya datake fatan musu tsakanin LIMBAS da ZAADENS Dan haka Sai tagama karban hukuncinta sun karbi cikinta tukuna zata iya sanar dasu mahaifin cikin nata Shima ta sanar dashi. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 65 *_ZUZEAM VENTURES_* Best kayan Mata 08144015291 *NEW ALERT* *END OF DISCUSSION PACKAGE* ~25k~ promo 12k Barka da Sallah promo pack 1. Tabajen kankana da fruit   (Mai saukar da niima nan take ta kara miki dadi na musamman keda oga sai kunyi kukan dadi ranar ) 2. ⁠gumbar chakwala dadi (Hmm yar uwa daga jin wannan kema kinsani basai anbaki labariba wannan hadin na zallar dadi ne da ciko da gaba) 3. Turare kyauta dole   (Wannan turaren na amsar kyauta ne ina masu fama da miji mai mako wanda ba a cin kudinshi Ga shi da abun amma ba a ci to yar uwa matsalarki tazo karshe da izin Allah Sai kinci abunshi ina yan kasuwa duk kina amfani da wannan turaren sai Kinga budi da izinin Allah) 4. Zumar bata gaban kishiya yar asali ( wannan zumar Ga mata wanda kishiya ta shiga gabansu mijinki baki gane kanshi ya fifita yar uwarki akanki baya son mu’a mala dake ko wadda mijinta ke biye biye yar uwa kukanki yazo karshe duk kikayi amfani da ita duk machen da yayi sex da ita zaijita salab kamar dusa don haka aji tsoron Allah banda wanda suke zaune lfy da kishiyoyinsu) 5. End of discussion powder ( wannan garin karshen zance kenan hajiya oga ya taba miki kukan agwagwa ko mussoshi 😁to ranar duk da kika sha wannan hadin garin hajiya sabbatu sai kin rufe mishi  baki ihu da kururuwa ba sauki kuma garin wata 7 yake ajiki yana aiki ) Hajiya karki bari wannan promo ya wuceki 25k ne promo saboda sallah 12k kacal TikTok: Zuzeam.ventures5 Instagram: Zuzeam_ventures WhatsApp: 08144015291 *********** "Hi Aslm alaikum Mrs LIMBA" shine abinda ya bude bakinsa cikin laushin murya da nutsuwa me sanyi ya furta can qasan maqoshinsa yana kallanta kafin yakai bakinsa yayi kissing hancinta yana Dan goga mata nasa hancin kan nata ya dago yana kallanta. Bata iya cewa komaiba sai bakinta data bude kadan tace "Meyasa kazo? Su Dad zasu sake shiga fushi pls ka tafi banason kuyi wani damuwan fushi Kai da Dad" Murmushi me sanyi ya sakar mata yana tayar da ita Zaune ahankali ya kama kafafunta ya sauko dasu qasa ya tayar da ita tsaye duka a natse kaman Wanda take cikin tsananin ciwo yace "Muje ki fara tsarkake kanki da sallah tukuna" Toile din dayake dakin kaman na tsadaddiyar hotel sbd tsari da kyansa ya shige da ita ya rufo kofar daidai nan Fatma da Sayd da fiddausi sai Falaq suka shigo dakin daga gida dauke da breakfast masu lafiya baske kusan uku da abubuwan buqatan Jannah din. Da kansa ya taimaka mata tayi wankan tsarkin da bataiba tin jiyan sbd tashin hankalin da aka shiga tin acan ciki yace fiddausi ta kawo hand dryer da aka kawo da ita sbd yace a kawo da itan. Da kansa ya busar mata da Kanta a toilet din kafin ta sauya kaya da kayan da Fatma tazo mata dashi tukuna ta fito tayi sallah shi Kuma Saida ya sauya nasa kayan Shima ya fito sbd wancan sun jiqe shikuma sayd daman baya wasa da komai na AZIZ a Shirye yake da kowane yanayin dazai kama Dan haka tin a cikin dare ya kawo kayan AZIZ din kusan kala uku sbd da safe koda babu abinda ya samu kayansa may b qamshin asibiti zaisa kayansa su ishesa ya buqaci sauya wasu. Ko daya fito ta gama sallah da haka ya dago a sanyaye ta kallesa tana son cewa gurinsu Dad zata amma ganin duka wanda suke dakin basusan abinda yake faduwa ba yasata yin Shiru tana miqewa. Breakfast akaso tayi ta kasa Sam gurin familynta take son zuwa dole ya hakura ya kyaleta. Dukkaninsu suka isa dakin da Dad yake tana janyewa daga gefensa sosai ta koma gefe daya itada Fatma kaman tafiyarsu baa tare take ba musamman kallan da Maheer ke mata dad kuwa ko kallan inda take din baiyiba tukuna. Ummah ce ta miqa mata hannu tana zaunar da ita gefenta Shima AZIZ din a dayan gefen Umman ya zauna yana kallan Dad bayan ya gaisa dasu Maheer kadaran kadaha ba sakewa ba Kuma basarwa. Dad din ya yiwa ya jiki batareda yasan meya samesa ba amma dai kaman yanda sayd ma da baiji farkon draman data saka suman Dad dinba yace Masa shock ne na kasa dauka daukan halinda Ammar yake ciki ya sanyasa zubewa. Ummah cikeda kulawa da kauna me sanyi take amsa gaisuwansa tana tambayarsa Mama. Falaq ce ta amsa da cewa tana gida dayake tana zaune maqale da Jannah itama. Dukkaninsu sunwa Dad fatan samun lafiya dashi da Ammar Kuma sun Dan jima kafin AZIZ da ahalinsa suka fice zuwa gida yana riqe da hannun yarsa dataso abarta gurin Jannah amma bazai iya Hakan ba sbd yasan suna cikin tashin hankali da damuwan Ammar ba zata gane kan Jannah dinba Sam ta bari kawai sai sun dawo gida. Su AZIZ din na ficewa ummah ce tai karfin halin saka kowa yin breakfast akan dole na lafiyayyan abincin da aka kawo din Wanda daman dasu da Jannah da basuma San a asibiti ta kwana ba aka kawowa. Sama sama kowa yaci abincin suka gama me gyara dakin ta shigo ta sake gyarawa tsaf ta daidaita ac ta sake cike dakin da kamshi ne sanyi ta fice tana sake musu fatan Allah ya karo lafiya. Shiru dakin ya dauka kafin Dad ya dago ya kalli Jannah wadda ta rakube gefe Kanta a qasa ta kasa hada ido da Dad din bare Maheer. Numfashi ya sauke me zafi yana bawa zafin kirjinsa damar ficewa ya bude Baki yana kallanta yace "Jannah?" Dagowa tayi ahankali ta kallesa cikin mutuwan jiki tace "Naam Dad" "Jannah me yake damunki? Wane ciwo ne yake damunki kiketa sauyawa koyaushe? Menene gaskiyan abinda nake ji sbd kwata kwata na kasa yadda da maganar da ni banason furtata da bakina" Shiru Jannah tayi tana kasa cewa komai gabanta na faduwa zufa na keto mata tako ina sbd batasan tayaya zata iya bude Baki ta furtawa mahaifinta cikina a jikinta ba bayan sunsan batada auren kowa akanta. Maheer ne ya dago jajayen idanuwansa da tin jiya yake Jin kaman zai makance sbd ja da radadin da suke Masa ya kalleta ya bude bakinsa Dan Shima so yake yaji ya tabbatarda gaskiyanta bai gama yadda da maganar wai ciki ne a jikintaba Dan bama abu bane me yiyuwaba yace "Tambayarki akai kikai shiru" Sake Dan ja baya tayi tana sake matsewa gefen Ummah hawaye masu zafi na cikowa idanuwanta suna fara gangarowa take ran Maheer daya matsu su fita wannan banzan tinani Da maganar cikin sbd tana kashesa yace "Magana zakiyi ko kukan Banza ne anan an tambayeki abu kinayi kaman munafuka" Ummah ce ta karbi zancen da cewa "Ya isa Maheer abi a hankali mana ai zatai magana dole" Dawo da kallanta kan Jannah dake kuka sosai qasa qasa tayi ta dafata tana kokarin kwantar da murya sbd kada ta sake daga hankalin Jannah din tace "Ummijan,menene gaskiyan ciwon dayake damunki fada mun naji kinji sbd kowa hankalinsa ya kwanta, Ki duba kiga halinda Ammar yake ciki sbd Hakan,ki Kalli Dad ma yanda ya kusa shiga mummunan hali duka sbd Hakan mu kanmu kwana mukai cikin zullimi da rudanin xuciya duka sbd Hakan Dan haka fada mana gaskia kowa ya samu nutsuwa, Kinga ni bazan taba yadda da wannan zancen ba sbd ina shadan Ummijan Dina, Dad ma Sam bai yadda ba sbd yasan wace yarsa, Ko Maheer ma ransa yana sake baci ne sbd kin kasa cewa komai so muke ki bude Baki kice ba Hakan bane shikenan fa" Wani sabon kuka Jannah ta sake Wanda ya saka tsikar jikin Dad da Maheer tashi, Dad din ya hadiye wasu yawun wahala yana neman sarkewa sbd alamu na neman tabbata akwai abinda yake faruwa da Jannah din Dan haka ya bude Baki zaiyi magana Jannah din ta sake fasa kuka tana cewa "Dad kayi hakuri ka yafemun Dan Allah...... Wani lafiyayyan mari Maheer ya dauketa dashi Wanda tinda take rayuwarta baa taba marinta ba Dan haka ta gigice tana riqe Ummah da karfi sbd jinsa cikin kunnuwanta da Kanta suna Wani dauke wuta ta fasa wani sabon kukan jikinta koina yana rawa ta sake bude Baki zatai magana Maheer yayo Kanta Ummah ta riqesa tana cewa "Ka bari tayi magana tukuna" "Ummah hakuri take hadawa ba tambayar da ake mata zata amsa ba" Maheer ya fada yana jin kaman zuciyarsa zata buga. Fatma data miqe tsaye jikinta na tsananin rawa sbd tsoro kasa kallan Maheer din tayi yana yi bayan ummah itama sai a lokacin Maheer ma ya lura da yanayinta ya tsayar da kallansa kanta yace "Fatma fito kizo nan" Cikin sauri muryanta na rawa tana sake boyewa bayan ummah tace "Yaya Maheer banyi komaiba bansan komaiba babu ma abinda yake damunta inji likita" "Nace ki fito kizo Nan Fatma" Hawaye itama ta fara masu gudu tana cewa "Yaya Maheer dan Allah kayi hakuri sharrin shedan ne" Da sauri dukkaninsu suka kalleta xuciyoyinsu na tsinkewa Dad ya sake hade wasu wahalallun yawu Muhammad ma Matsowa yayi yana fizgo Fatman daga bayan Ummah da karfi ya turata gaban Maheer din zatai baya Muhammad ya riqeta yana daka mata tsawar data sakata tsayawa jikinta na Dan rawa tana kallan Maheer idanuwanta har lokacin suna hawaye. Maheer da jikinsa ya fara mutuwa da maganar Fatman yace "Fatma kikace sharrin shedan ne? Ta ina shedan din ya biyo zaki mana bayani sbd kinsan komai" Dad daya kasa hakuri da riqe tashin hankali bude Baki yayi yace "Maheer ku kaita gurin likita yanzu Nan ya duba mana ita a gabanku kaida Fatima a kashe wannan zancen yayi nauyi" Jannah na Jin Hakan ta sake sunkuyar dakai tana sabbin hawaye. Gaba Maheer da Ummah suka sakata har scanning room dake asibitin Maheer ya samu yayi yanda zaiyi yayi payment me tsada aka shiga dasu scanning din sbd babu card nata na asibitin yana gida. Karan farko ana farawa likitar tace "Masha Allah babyn is healthy inshallah" Rufe ido Jannah tai da sauri hawaye na gangaro mata gefen ido sbd ganin yanda Maheer yayi mutuwan tsaye yana jiri ya dibesa yayi baya zai fadi ya dafa bango da sauri yana Jin kansa na juyawa. Ummah ma Shiru tayi tana zubawa Jannah din ido cikeda matsanancin mamaki harma batasan sanda tace "Doctor cikin mutane ne Kuwa? Kodai wani abin ne me kama da ciki kika gani? Murmushi doctor din tayi tana cewa "No,ciki ne lafiyayye wata uku a jikinta yanzu harda kwanaki ai kaman nai mata wani scanning din kwanakin baya data zo" Shiru sukai babu Wanda ya sake cewa komai har aka gama suka fito takardar na hannun Maheer daya mata wata irin damqar da idan kaza ce data mutu. Suna isa dakin Dad daga Dad din har Muhammad suna tsaye Fatma na zaune gefe zuru itama. Rufe dakin Maheer yayi yana kasa kallan Dad sbd sanin zancen zai sake tabasa. Ummah ma cikeda tausayi da kulawa take kallan Dad din Wanda tin a yanayin yanda suke kallansa ya sare ya miqawa Maheer hannu ya karbi scan din ya bude yana dubawa. Jiri ne me karfi ya dibesa ya zaunar da karfi bakin gado sukayo kansa da sauri suna ambatar sunansa ya rintse idanuwansa jikinsa na rawa ya sauke kai yana cewa "Innalillahi wainna ilayhirajiun, Jamaa wannan masifar Kuma daga ina? Ummah data kasa magana itama ajiyan xuciya ta sauke cikin sanyi da nutsuwa tace "Ummijan daga ina? Garin Yaya Hakan ta faru? Fatma Maheer ya zubawa ido yace "Kece me bakin bamu amsa yanxu saiki mana bayani" Garba Kuwa cikin zafi yace "Itama ai kaita yakamata ayi a dubata sbd tare suke komai" Kuka Fatma tafashe dashi tana cewa "Wlh tallahi Banda komai a jikina itama akwai aure ne a tsakaninsu" Salati muhammd ya dauka yana cewa "Kenan dai kinsan komai din Fatma? Maheer Kuwa wani zufa ne ya fara jiqasa ya Kalli Dad Shima Dad din shi ya kalla suka Maida kallansu akan Jannah a tare tashin hankalinsu na tsananta Ummah da Bata gane inda zancen ya dosa ba sai ta karba zancen da cewa "Indai akwai aure a tsakani Kuma su modibbo dake kauyen sun sani ai da sauki a lamarin" a tinaninta acan kauye akai wani auren. Dad da Maheer Kuwa babu Wanda ya sake cewa komai sbd tsoron ma Jin abinda zai buga xuciyoyinsu Kuma ga Ummah a zaune basason fada ko nuna bacin ran da zai sosa ranta Dan haka sukai Shiru zufa na jiqa kowannensu amma tabbas suna buqatan zama na musamman da Jannah kafin suyi bikin kusan binneta da ranta. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 66 *_ZUZEAM VENTURES_* Best kayan Mata 08144015291 *NEW ALERT* *END OF DISCUSSION PACKAGE* ~25k~ promo 12k Barka da Sallah promo pack 1. Tabajen kankana da fruit   (Mai saukar da niima nan take ta kara miki dadi na musamman keda oga sai kunyi kukan dadi ranar ) 2. ⁠gumbar chakwala dadi (Hmm yar uwa daga jin wannan kema kinsani basai anbaki labariba wannan hadin na zallar dadi ne da ciko da gaba) 3. Turare kyauta dole   (Wannan turaren na amsar kyauta ne ina masu fama da miji mai mako wanda ba a cin kudinshi Ga shi da abun amma ba a ci to yar uwa matsalarki tazo karshe da izin Allah Sai kinci abunshi ina yan kasuwa duk kina amfani da wannan turaren sai Kinga budi da izinin Allah) 4. Zumar bata gaban kishiya yar asali ( wannan zumar Ga mata wanda kishiya ta shiga gabansu mijinki baki gane kanshi ya fifita yar uwarki akanki baya son mu’a mala dake ko wadda mijinta ke biye biye yar uwa kukanki yazo karshe duk kikayi amfani da ita duk machen da yayi sex da ita zaijita salab kamar dusa don haka aji tsoron Allah banda wanda suke zaune lfy da kishiyoyinsu) 5. End of discussion powder ( wannan garin karshen zance kenan hajiya oga ya taba miki kukan agwagwa ko mussoshi 😁to ranar duk da kika sha wannan hadin garin hajiya sabbatu sai kin rufe mishi  baki ihu da kururuwa ba sauki kuma garin wata 7 yake ajiki yana aiki ) Hajiya karki bari wannan promo ya wuceki 25k ne promo saboda sallah 12k kacal TikTok: Zuzeam.ventures5 Instagram: Zuzeam_ventures WhatsApp: 08144015291 ********* Nurse ce taxo ta sanar dasu Ammar ya farka Dan haka miqewa sukai dukkaninsu suka fice zuwa gurinsa har lokacin zufane ke jiqa rigarsa sosai yana Jin kaman jininsa na hawa yana qara hawa. Maheer Kuwa rasa tinanin yi yayi sbd dai ta gama tabbata ciki ne a jikin Jannah yanzu Kuma tana sake Shirin tabbata cikin na AZIZ LIMBA ne ko me? To tin sunada aure a baya aka samu cikin ya boye ya kwanta se yanzu yake bayyana ko me sbd baiga ta inda AZIZ din zai iya lalata musu 'ya ba harda ciki, To yaushe ma akai Hakan? Suna ina ne su harya samu kebewa da ita bayan sun kasa sun tsare sun Hana haduwansu bare alakarsu. Idan cikinta wata uku ne ai a lokacin tana kauye kenan..... Wani numfashi me zafin gaske ya sauke yana Jin yana buqatan karya kafafun Jannah da Fatma din kafin yaji komai Dan Kuwa wlh sai anfada Masa tayaya ma zaace AZIZ LIMBA ne uban 'dan cikin Jannah. Dakin Ammar din suka iso Dad na tinanin da Maheer ke yi suna shiga suka watsar da tinaninsu suna qarasawa gurin Ammar din da sauri Wanda yake zaune Shiru ya zabge yayi fayau a Dare daya kaman ba Shiba, Ummah ya zubawa idanuwansa wadda ta iso gurinsa tana zaunawa gefensa ya ciro hannunsa ahankali cikin rashin kuzari ya miqa mata ta kama cikeda kauna da kulawa tana Jin idanuwanta na cikowa da hawayen tausayinsa, Shi kansa cikowa idanuwansa da sukai jajir sukai yana Jin inama kowa zai hakura ya bar Masa Umman ya tafi ya Gina sabuwar rayuwa daga shi sai ita sbd ya gaji da komai a yanzu Kam hutu da nutsuwan ruhi na kwanakin da suka rage Masa yake nema. Dad da Maheer zuba Masa idanuwa sukai cikeda tsananin kulawa da kauna me karfi suna Jin jikinsu na sanyi da yanda ya kasa kallan ko daya daga cikinsu idanuwansa na bayyanar da gajiya da gazawa da rayuwan gabaki dayanta. Dad ne ya qarasa yana zaunawa dayan gefen Ammar din ya dafasa a natse yana bude Baki yace "Ammar Yaya jikin? Ka bamu tsoro da halinda ka shiga,Allah ya karemu daga sake ganin irin wannan mummunan yanayin" Cikin sanyin da ya saka jikin kowa sanyi da mutuwa Ammar din ya bude Baki a natse da qaramin sauti yace "Amin" daga amin din bai sake cewa komai kaman yanda kowa ma yayi Shiru ya kasa cewa komai Saida Shirun yayi yawa Maheer Shima ya matso yana Masa sannu yana kallan fatma yace "Hada Masa abinda zaici kafin yayi brush da sallah." Miqewa Fatma tayi da sauri tana komawa dakin da Dad yake ta dauko basket na abincin da aka ajiye sbd Ammar din. Maheer Kuwa shine ya kama Ammar din Wanda baida karfi sosai sbd karfin nasa bai dawo ba suka shige toilet. Brush da wanka Ammar din yayi da ruwan zafi masu zafi jikinsa ya sake karfinsa ya Dan dawo ya goge jikinsa da towel din da aka kawo Masa tareda kaya tin daga gida ya saka riga da wando mara tsayi ya fito yayi sallah duka a natse ya koma bakin gadonsa ya zauna sai a lokacin ya dago ya zubawa Jannah idanuwansa yana kallanta batareda yace komaiba, Jannah da tinda ta shigo ta kasa kallan Ammar din kunya da takaicin Kanta take ji data basa hope a karo na biyu bayan zuciyarta Bata cire Wanda shine yake cikeda ita ba gashi yanzu sun sake dawowa inda suka bari a baya ciwonsa zai iya tashin da zai sauya rayuwansa gabaki daya. Dad da Maheer tsoronsu ciwon Ammar din dazai tashi daya sake tabbatarda da gaske cikin ne a jikin Jannah, Abinda basu sani ba Ammar din ya riga yama San waye uban cikin sbd ya ga Hakan da idanuwansa da baya buqatan Jannah ta bude Baki ta fada waye me cikin, Ajiyan xuciya me sanyi Ammar din ya sauke yana dauke idanuwansa daga kan Jannah din ya koma baya ahankali ya kwanta yana rufe idanuwansa Ummah ta rufe Masa jikinsa tana Hana kowa damunsa sbd babu abinda yakeso a yanzu kaman Shirun. Haka sukai jigum jigum Shiru babu me abin fada zuciyoyi babu dadi Daci da ciwon Rai zalla tako ina. Jannah ce ta zame tafice dakin ta koma waje ta zauna tana dafe goshinta sbd Kanta dake neman bugawa sbd a dakin Shiru kawai kowa yayi amma itace duka sanadin bacin Rai da quncin kowa tin farko haryanzu da ake cikin wannan halin. Haka suka wuni a asibitin babu wani magana me Kyau dake shiga tsakanin junansu gabaki daya sbd Ammar kwata kwata bayason magana baya son rabar kowa bayason kallan kowa zuciyarsa tayi sakayau bayajin nauyin ko ciwon komai haka yake jinsa kaman sabon mutum din da aka Halitta ayau din, Baya ganin laifi ko Jin zafin kowa kawai kansa ne yake gani Mai laifin daya kasa bawa zuciyarsa da rayuwansa damar samun sukuni da nutsuwan data kamacesa tin farko bayan rasa mahaifiyarsa, Ya bari kunci ya mamayesa ya bawa duhu daman gauraye rayuwansa dayake ganin babu hasken dazai haskakesa saina Jannah da ahalinsa, Ya rasa kowane irin hope na rayuwa da kwanciyan hankali da nutsuwansa ya kwallafasu akan macen da Bata taba Masa kallan masoyin daya sadaukar da kansa gaba daya akanta ba kallan Dan uwan da bazata taba iya zaman aure dashi ba take Masa gashi a karo na biyu ta sake zabar waninsa akansa Wanda a yanzu Kam komai ya qare yazo karshe take dukkanin abinda yake zuciyarsa yaji yana narkewa yana sauka daga kirjinsa Wanda a yanzu yake jinsa empty sbd Jannah ta riga ta zama macen AZIZ LIMBA Wanda ya gama mallakanta cikakkiyarta mace, A yanzu Jannah Zad macen waninsa ce, Jannah Zad a yanzu uwa zata zama wadda daga yanzu data dauki cikin wani ya gama samun iyakarsa da har abada ya tsaya anan bazai taba wucewaba sbd bawa rayuwansa daman samun sukuni da farin cikin daya rasa, Ya sani haqqin Rai ne ke bibiyansa Wanda yake fatan zai samu nutsuwa ta hanyar yadda da Hakan sbd samun warwarewan damuwa da quncinsa daga ubangijinsa Dan haka Ayau shi Ammar Zad ya hakura da dukkanin rayuwansa ta baya ya shafeta ya rungumi kaddararsa zai bawa kansa damar Dora sabuwar rayuwan daya kamata ya Dora tin a baya. Da yamma Ummah da fatma da Garba suka bar asibitin suka koma gida Wanda ummah dole tayiwa Jannah na zuwa gidan suna isa gidan Ummah Bata iya barin kowama yasan mugun tashin hankalin Da suke ciki ba na ciki a jikin Jannah sbd ganin sirrinsu ne da bai kamata kowama yaji ba ciki Kuwa hatta AZIZ dayake danta da Mama datake uwar AZIZ din Kuma aminiyarta sbd ita tama Fi Jin kunya da baqin cikin AZIZ da mama suji sbd mutuncin Jannah din dazai zube a idon tsohuwar sirikarta da shi AZIZ din tsohon mijinta suji cikin da baa San ina ya fito bane a jikinta Dan haka sukai Shiru babu Wanda yasan me yake faruwa a cikinsu. AZIZ na gidan bai fita koina ba daman jiran dawowansu yake idan Bata dawoba yana niyar tafiya asibitin ya dawo da ita gida da kansa sbd ita tama Fi Ammar din da Dad buqatan hutu da nutsuwa suda suke kwance a gadon asibitin amma itace ya kamata a bawa dukkanin kulawa ba su ba. A dakin Ummah tayi wanka tai sallan laasar tana idarwa fiddausi takawo mata fruits da abinci ta lallabata taci fatma taxo da maganin da AZIZ din ya Bata tin a asibitin Wanda na Jannah ne ta ringa tabbatarda Tasha akan lokaci. Maganin Tasha tana gamawa ta kwanta a farkon gadon Ummah tana dan lumshe idanuwanta tareda Dan rage AC. Ummah na kitchen tareda su fiddausi da Kanta takeson ayi aikin abincin da Ammar zaici sbd gabaki daya ya kasa cin komai baya iya cewa komai Shiru kawai yakeyi yana sauke ajiyan xuciya akai akai tace ya yawaita ambatar Allah zai samu nutsuwan xuciya Dan haka duk ya numfasa saiya ambaci Allah Dan haka yaji yana samun sukuni da nutsuwan xuciya ahankali ahankali Dan haka ya sake Jin baya buqatan yawan maganar Dan Hakan yana sakasa Jin yana sake dawowa daidai Wanda tin a shekarun baya ya kamata ace ya samu Hakan da kila baiyi batan da yayi ba a rayuwarsa. Bude kofar dakin akai a hankali cikin nutsuwa tareda shigowa da sallamarsa me dadin sauraro ya rufe dakin qamshinta Dana AC daya gauraye dakin na shiga hancinsa take yasan tana dakin Umman Dan haka yakai idanuwansa bangaren lafiyayyan makeken gadon umman yana saukesu akanta. Gurin Ummah yazo sanar da ita cikinsa dake jikin Jannah din sbd ta kula da ita a cikinsu Dad din da bacin Rai zai iya sakasu wani abinda zai taba lafiyan nasa arzikin sedai bai samu Umman ba yayi nasarar samun Jannah din data qi barin ya ganta tinda suka dawo kaman tasan neman zarewa yake rashin sanin halinda take ciki. Qarasowa yayi har inda take din ya tsaya akanta yana zubawa kyakkyawan fuskanta nasa fararen idanuwan yana kallanta kaman ya dauketa ya tafi duniyar dazai rayu da ita su reni babynsu. Jin tsayuwan mutum a Kanta ya sakata bude idanuwanta ahankali tana saukesu akan fuskansa tana kallansa a kasalance sbd Dan zazzabi da rashin karfin dayake tattare da ita na Kukan datake yi tin jiya da Kuma damuwan data ciketa me tsananin rashin sanin wane hali da matakin familynta zasu dauka akanta da Kuma damuwan halinda ta saka Ammar Wanda kila qarasa rasa kansa zaiyi duk da ya kasa cewa komai ko kallanta bai sake ba. Durkusawa yayi ahankali gabanta yana miqa hannunsa na dama ya shafi fuskanta cikin wata irin sanyayyan kulawa da kauna me tsafta. Rufe idanuwanta ahankali tayi tana budewa akansa wasu hawaye masu dumi suna gangaro mata na tausayin Kanta da babynta da ubansa baima San dashi ba, Idan su Dad sukace cire mata cikin zaayi batasan tayaya zata iya sake kallan AZIZ dinba duk da bai San dashi ba kaman yanda Kuma batajin zata musawa su Dad din sbd sanyaya zuciyarsu data kuntata, Wasu zafafan hawayen ne suka sake sauko mata sbd tana kaunar cikinta har cikin ranta tana Kuma tausayin AZIZ da ita Kanta. Hawayenta AZIZ din ya miqa hannunsa ya shafo yana kalla zuciyarsa na sanyaya da damuwa ya saka hannuwansa biyu ya tada ita Zaune ya dauketa yana komawa kan sofa da ita ya zauna ya zaunar da ita akan cinyarsa ya fara share mata hawayen da tissue daya dauka a gefen sofan dasuka zauna kan qaramin side table. Hannunsa ta riqe da nata tana kallansa jikinta a sanyaye zuciyarta na ingixata akan ta fada Masa abinda take dauke dashi amma tana shakkar fushin su Dad idan suka San ta fada Masa Dan haka ta zuba Masa ido tana sake tsiyayan hawayen damuwa. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 67 *_ZUZEAM VENTURES_* Best kayan Mata 08144015291 *NEW ALERT* *END OF DISCUSSION PACKAGE* ~25k~ promo 12k Barka da Sallah promo pack 1. Tabajen kankana da fruit (Mai saukar da niima nan take ta kara miki dadi na musamman keda oga sai kunyi kukan dadi ranar ) 2. ⁠gumbar chakwala dadi (Hmm yar uwa daga jin wannan kema kinsani basai anbaki labariba wannan hadin na zallar dadi ne da ciko da gaba) 3. Turare kyauta dole (Wannan turaren na amsar kyauta ne ina masu fama da miji mai mako wanda ba a cin kudinshi Ga shi da abun amma ba a ci to yar uwa matsalarki tazo karshe da izin Allah Sai kinci abunshi ina yan kasuwa duk kina amfani da wannan turaren sai Kinga budi da izinin Allah) 4. Zumar bata gaban kishiya yar asali ( wannan zumar Ga mata wanda kishiya ta shiga gabansu mijinki baki gane kanshi ya fifita yar uwarki akanki baya son mu’a mala dake ko wadda mijinta ke biye biye yar uwa kukanki yazo karshe duk kikayi amfani da ita duk machen da yayi sex da ita zaijita salab kamar dusa don haka aji tsoron Allah banda wanda suke zaune lfy da kishiyoyinsu) 5. End of discussion powder ( wannan garin karshen zance kenan hajiya oga ya taba miki kukan agwagwa ko mussoshi 😁to ranar duk da kika sha wannan hadin garin hajiya sabbatu sai kin rufe mishi baki ihu da kururuwa ba sauki kuma garin wata 7 yake ajiki yana aiki ) Hajiya karki bari wannan promo ya wuceki 25k ne promo saboda sallah 12k kacal TikTok: Zuzeam.ventures5 Instagram: Zuzeam_ventures WhatsApp: 08144015291 *********** Fuskansa ya hade da tata yana goga hancinsa da nata yana kokarin rarrashinta ya bude Baki da wata irin sanyi yace "Pls Jan bana iya ganin wannan hawayen naki" Maganarta ta Santa kuka me sauti xuwar mata tana fadawa jikinsa gabaki daya tana Jin ita kamarma Rabasu zaayi. Rungumeta yayi tsam jikinsa yana qanqameta yana Jin kaman ya tsaga jikinsa ya maidata ciki ya rife abarsa. Kuka takeyi sosai tana fada Masa itace sanadin duka damuwa da quncin danginta.. Dago fuskanta yayi yana sake share mata hawaye yace "Ba haka bane karki manta su kansu fada sukeyi kece farin ciki Kuma wadda suke alfaharin tsananin son dasuke Miki ne ya riqe ahalin zaadens har babu Wanda ya isa ya raba wannan kaunar, Aurena da soyayyata akanki bazata taba raba tsakaninki da familynki ba sbd karfin kaunarku a tsakaninku ta wuce nan ni kaina na San Hakan, Duk bacin Rai da abinda zai faru a tsakaninku bazasu taba tsana ko kyamatarkiba sbd kece zuciyarsu da suke jure komai na rayuwa da suka fuskanta akanta" Zuba Masa ido tayi sbd Jin maganarsa na ratsata Dan ita Kanta kaunar datake musu ce ta saka take shakkar bayyanarda aurenta da AZIZ din haryanzu Wanda Shima sbd tsananin son dayake mata ne yabi umarnin yanda takeso na boye Hakan ya Bata lokacinda ta buqata isashe tinda dai bawai rabasa tayi da Kanta ba. Ganin irin kallan datake Masa hawayenta na tsayawa ya sakasa saka tissue ya qarasa share mata hawayen yana kai bakinsa yayi kissing idonta ahankali kafin yayi na hancinta tukuna yayi na bakinta yana sake zagayeta da hannunsa daya. Kallansa tayi tana kokarin bude bakinta tayi magana ya Dora yatsarsa a akan lips dinta yana girgiza Kai a natse yace "Kin gaji pls ki huta karki sake wahalan da kanki" Hannunta takai akan nasa tana janyewa ta ce "Idanma Ammar ya fada musu meyake faruwa pls kamun alkwarin baza Kai interfering ba" "No,i can't make a promise da bazan iya cikawa ba" Kallansa tayi tana ciko idanuwanta da hawayen da tasan zasu iya sakasa yadda zatai magana ya Dora bakinsa a kan nata yayi kissing nata sosai kafin ya saketa yana kallan fuskanta hannuwansa tallafe da fuskanta yace "Bazan taba iya Miki alkwarin tsayawa nayi Shiru ina kallan ana min wasa da Arzikina na duniya ba" Hawayen ta sake tsiyayowa yana share mata yana kissing idanuwanta da hancinta yana kokarin hanata wannan hawayen da duk ya damesa. Kokarin sake kissing lips dinta yakeyi aka bude kofar dakin da suka manta da inda suke kwata kwata. Saurin janyewa Jannah din tayi jikinta na tsananin rawa ta miqe da mugun sauri daga jikinsa tana komawa bakin gado da gudun gaske har tana bigewa ya miqe tsaye yana kallanta da mamaki yace "Kibi a hankali fa" Ummah data shiga mummunan shock da firgita duk rikicewa tayi tana qarasowa tareda yi kaman bataga komaiba sbd ta kasa ma gane me idanuwanta suka ganar mata. Rawa hannuwanta ke yi ta qaraso tana amsa gaisuwan AZIZ batareda ta iya kallansa ba hakama Jannah din Dan haka kai tsaye toilet ta wuce tana shigewa bayan tayi Masa Saida safe alaman batason fitowa ta samesa a dakin. Tana shigewa ya qaraso ya durkusa yana duba kafan Jannah din data bige tayi saurin janyewa tana cewa "Ka tafi kada Ummah ta sake fitowa ta ganka" Kamo fuskanta yayi bayan ya miqe ya Dan rankwafo yai kissing goshinta yayi mata sai da safe ya fice. Bai wani jima da fita ba Ummah dake bathroom tana faman sakawa da warwarewa cikin fargaba da tashin hankali ta fito tana qarasowa ta zauna har lokacin ta kasa kallan Jannah wadda ta kwanta ta lafe Shiru kaman tana bacci itama sbd kunya da tata fargaban data rufeta na tsoro da fatan Ummah Bata gansu ba. Shirin bacci Ummah ta miqe tayi tana Jin kamar zazzabi na neman kamata sbd Bata fatar wani sabon tashin hankali a tsakanin AZIZ dinta da Zaadens da suke ahalinta a yanzu. Gama komai tayi Tazo ta zauna bakin gado tana kallan Jannah wadda yanda take numfashi da motsi ahankali ya tabbatar mata da idanuwanta biyu ba bacci takeyi ba. Cikin nutsuwa da sanyi Umman ta bude Baki ta ambaci sunanta tace "Ummijan tashi magana zanyi dake" Jannah na Jin Hakan gabanta yayi mugun faduwa tana Jin zufa na kokarin yanko mata amma ta riga tasan Ummah bazata taba fushi me muni da ita ba Dan haka ta juyo ahankali tana tashi zaune daga kwancen ta sauke Kanta qasa tana kasa hada Ido da Umman tayi Shiru. Umman ma Shiru ya fara yi tana nazarin maganarta kafin ta fuskanci Jannan da Kyau ta bude Baki a cikin nutsuwan da zata fahimceta dakyau tace "Jannah nice na haifi ABDULAZIZ Dan haka bazan taba goge a cikina ya fitito ba sedai Kuma a yanzu ba nice uwarsa ba ba shine 'dana ba, A yanzu kece tawa,kece 'yata dan haka ke nakeson ji daga gareki idan har na isa na Kai matsayin uwa a gurin ki Jannah inason sanin meyake faruwa tsakaninki da AZIZ, Yaya akai kike dauke a ciki a jikinki? Kuma na waye? Ni duka banason ma furta wanna maganganun a bakina sbd Daci da nauyi sukemin Dan haka ki sanar Dani komai bana buqatan sake tambaya." Numfashi me sanyi da mutuwan jiki Jannah ta sake a boye sbd daga karshe dai zata samu rage damuwan ranta Kuma daman batada Wanda zata iya fadawa damuwa da abinda tayin bayan Ummah Dan haka a Sanyaye ta bude Baki tace "Ummah bai sakeni ba tin farko... Da sauri umman ta kalleta tana sake shiga rudani tace "AZIZ din ne be sake ki ba tin acan baya har yanzu da mike magana? Gyada kai Jannah tayi Umman tace "To tin farkon waye ne yace anyi sakin? "Ummah takarda ya bani bayan munyi maganar rabuwar shiyasa ban bude ba na sanar dasu Dad mun riga mun rabu...... "Da kika fada Hakan baa duba takardar bane daman kokuwa Baki bawa ko dayansu takardar ba? Innalillahi me nake ji haka ni Fatima Jannah kinsan me kika aikata Kuwa? "Ummah wlh tallahi bansaniba nima sai daya fadamun naje na duba naga ba sakin bane Kuma na kasa fada ne sbd ina tsoron su Dad amma wlh ummah nima bansaniba" "Innalillahi yanzu kenan cikin nasa ne ko me?" Gyada kai Jannah tayi hawayen kunyar duniya na gangaro mata. "Kikace nasa ne? Kenan kallan kitse saman ruwa kuke mana tintini ko?? Sauti kukan Jannah din ya fara ta girgiza Kai tana cewa "Aa Ummah Dan Allah kuyi hkr wlh sharrin shedan da zuciya ne" "Wane shedan da zuciya baya ba aljanu ne a kanku ba" Shi AZIZ din ya biye Miki Shima ya boye aure kenan, Sai yaushe ne kuke da niyar fada kokuwa se dai idan an haihu mun ganarwa idanuwanmu" Kuka Jannah ke yi sosai tana rokon Umman tayi hkr karta fadawa su Dad yanzu. Fada sosai Umman ke mata akan irin kuskuren datai na boyewa familynta sbd ko zasu kama da wuta ya kamata Susan komai da duk baa ma fara yiwa cikin zargin ta ina ya fito ba. Yanda Jannah din ke kuka tana rokon da Bada hakuri ya saka Umman sassauta fadan nata tana komawa rarrashinta tareda Jin nutsuwa da farin cikin samuwan cikin tinda dai jininta ne batada yanda zatai kota wace hanya yazo ma haka zata so sa ta kaunacesa. Hakanan ta rarrasheta tana sake mata nasihar kiyaye gaba ta Hanata kukan hadda Bata ruwa Tasha tace ta kwanta tayi baccinta. Sanyi da sassauci a kirji Jannah tace sbd ta samu rage nauyin kirjinta da samun tattaunawa da ummanta Dan haka Bata jima a tinani da damuwan sauran su Dad na bacci ya dauketa. Ummah tinani ta kwana na yanda zata sanar dasu Dad cikin fahimta zata bari sai sun dawo hankali ya kwanta tukuna tinda da komai yazo da mafi girman sauki akwai aure Kuma na gida ne. Washe gari Tinda safe suka tafi asibiti har lokacin Ammar yana Nan a yanda yake na bangaren magana ko wata hayaniya duk ya ajiye ya koma musu sabon mutum. Sallamo su akai suka dawo gida, Kowa dakinsa ya nufa yayi wanka yahuta babu Wanda ya sake ganin Dan uwansa sai dare da suka fito gabaki dayansu cin abincin da suke jiran ya hadasu Dan magana. Karfe goma kowa ya watse Dad ya saka Muhammad Kiran Jannah da fatma Wanda suke boyo a daki sun kasa fitowa. Kaman munafukai haka suka fito kansu a qasa suka nemi guri suka zauna sai a lokacin Dad ya qarewa Jannah Kallo zuciyarsa na neman fitowa sbd bacin Rai da tsananin fushi yace "Ki bude Baki yanzu kimun bayanin komai dallah dallah sbd wlh tallahi kikamun qarya zakiga abinda Baki taba gani ba, Cikin waye a jikinki? Daga ina ya fito.? Ammar dake zaune kusa da Dad din lumshe idanuwansa yay ahankali yana ambaton sunan Allah cikin sanyi da nutsuwa. Maheer jajir idanuwansa sukai yana Jin baima San me zaiyi ba ta ina ma zasu fara da wannan abin kunyar da baqin cikin. Kuka Jannah ke kokarin farawa Maheer yace "Kina fara kuka wlh tsinannan dukan da zakisha saiya barar da abinda yake cikinki" Sunkuyar da Kai tayi tana rufe bakinta da hannuwanta biyu muryanta na rawa tace "Dan Allah Dad kuyi hkr wlh bansan da cikin ba nima..... Kanta Maheer yayo Muhammd ya riqesa sbd basason hayaniya sbd kada kowa ya jisu bare asan halinda suke ciki musamman Ummah da ita ce nauyinsu a yanzu basason tasan abinda suke Shirin aikatawa idan ma zarginsu ya tabbata kenan. Fatma ce ta karbi zancen itama cikin tsananin fargaba da hawaye tace "Wlh Yaya Maheer akwai aure a tsakaninsu bai saketa ba tin farko can baya." Cak Maheer din ya tsaya yana kallan Fatma da tsananin mamaki da shakka yace "Wane auren ne be mutu ba? Dad daya kasa hakuri a bada amsar Shima cikin tsananin shock yace "AZIZ dinne bai saketa ba kokuwa wani auren tayi a kauyen bamuda labari?? Murya na rawa Fatma tace "AZIZ LIMBA dinne baiyi sakin aurensa ba tin farko Kuma shine baban cik..... Mari Muhammad ya yankawa bakin Fatman yana Jin kaman ya rufeta da dukan gaske yace "Uban waye yake Baki wannan labarin?? Da sauri jikinta na rawa ta dauko takardar ta kawo ta miqa musu Maheer na karantawa ya zube a kujera zufa na jiqasa tako ina idanuwansa Kafe akan Jannah data Dora su a zancen Banza tsawon shekaru. Dad na ganin Maheer ya zube ya kasa karantawa muryansa na rawa yace "Da akwai auren kenan??? Ammar daya kasa motsi bare iya cewa komai bude jajayen idanuwansa da sukai wani irin jajir yayi ya katse tashin hankalin da nasa maganar yace "Dad gobe nima zan tafi bazan iya cigaba da zama anan ba" #MAMUH 07019691719 *_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 68 *_ZUZEAM VENTURES_* Best kayan Mata 08144015291 *NEW ALERT* *END OF DISCUSSION PACKAGE* ~25k~ promo 12k Barka da Sallah promo pack 1. Tabajen kankana da fruit   (Mai saukar da niima nan take ta kara miki dadi na musamman keda oga sai kunyi kukan dadi ranar ) 2. ⁠gumbar chakwala dadi (Hmm yar uwa daga jin wannan kema kinsani basai anbaki labariba wannan hadin na zallar dadi ne da ciko da gaba) 3. Turare kyauta dole   (Wannan turaren na amsar kyauta ne ina masu fama da miji mai mako wanda ba a cin kudinshi Ga shi da abun amma ba a ci to yar uwa matsalarki tazo karshe da izin Allah Sai kinci abunshi ina yan kasuwa duk kina amfani da wannan turaren sai Kinga budi da izinin Allah) 4. Zumar bata gaban kishiya yar asali ( wannan zumar Ga mata wanda kishiya ta shiga gabansu mijinki baki gane kanshi ya fifita yar uwarki akanki baya son mu’a mala dake ko wadda mijinta ke biye biye yar uwa kukanki yazo karshe duk kikayi amfani da ita duk machen da yayi sex da ita zaijita salab kamar dusa don haka aji tsoron Allah banda wanda suke zaune lfy da kishiyoyinsu) 5. End of discussion powder ( wannan garin karshen zance kenan hajiya oga ya taba miki kukan agwagwa ko mussoshi 😁to ranar duk da kika sha wannan hadin garin hajiya sabbatu sai kin rufe mishi  baki ihu da kururuwa ba sauki kuma garin wata 7 yake ajiki yana aiki ) Hajiya karki bari wannan promo ya wuceki 25k ne promo saboda sallah 12k kacal TikTok: Zuzeam.ventures5 Instagram: Zuzeam_ventures WhatsApp: 08144015291 ******** A rikice suka kallesa a tare Maheer na rintse idanuwansa dake radadi sbd yasan Hakan zata iya faruwa tinda ganin yanayin Ammar din ya sauya ba kaman Ammar dinsu na bayaba. Dad kuwa kasa dauke idanuwansa yayi daga kan Ammar din yace "Ka tafi ina? Kanada gurin tafiyan ne batareda familynka duka ba? Sunkuyar dakai yayi yana sake tabbatarwa da zuciyarsa abinda rayuwansa ke buqata kenan yace "Dad bazan iya rayuwan bane anan, Ina buqatan sabuwar rayuwan da ko babu komai na kyallin duniya zan samu nutsuwa, Kuma Dad a duk inda kuke ko bama tare ku family na ne bazan taba sauya Hakan ba sbd Banda uwa Banda uba bayan ku din Kuma Jannah dinma ina rokon tinda Allah yasa akwai aure Hakan ta faru a barwa Allah komai a rungumi kaddarar a yanda tazo amma nidai gobe insha Allah zan tafi koda kauyen ne zan koma sbd zan samu nutsuwa acan" Shiru suka Jannah na fasa kuka tareda rarrafowa gurin Ammar din tana rokonsa Dan Allah kada ya rabu dasu bazasu iya rayuwa babusa ba. Dad da Maheer Shiru sukai sbd lamarin Kuma ya juye yana neman raba tsakaninsu Wanda daman Hakan suke gudu shiyasa sukeson hada auren koyaushe sbd kada Ammar yaji shi bare a cikinsu Dan Kuwa shi nasu ne har abada. Ajiye maganar Jannah akai dukkaninsu suka fara kokarin sauya raayinsa na tafiyarsa yabar cikinsu amma Allah yariga ya cire Masa komai a ransa sabuwar rayuwa yakeso a inda ba Nan ba koma ina ne. Wannan tsayayyen raayin na Ammar shine sabon lamarin daya riskesu Wanda ya sakasu yanke shawarar tafiya gabaki dayansu a taren washe gari batareda tinanin komaiba hakama maganar cikin Jannah sun rufeta a tsakaninsu babu me sanin tanada ciki zasu tafi suyi renansa ta haifesa kaman yanda Ammar ya roka ya Kuma bada shawara idan yaso daga baya ayi magana amma dai yanzu sbd Ammar din zasu tafi zasuyi Shiru suma kaman yanda AZIZ yasan basusan da maganar auren ba zasu fuske a Hakan sai sungama healing Ammar tukuna zuwa lokacin Jannah din ta haihu itama. Ummah ma bazasu taba fada mata cikin AZIZ din bane a yanzu zasu rufeta sbd duka abar komai a rufe sai sun samu yanda suke son tukuna kome zai biyo ya biyo. Da wannan suka kwana batareda bawa Jannah gargadi me karfin gaske na kada ta fadawa kowa komai har tafiyan. Washe gari tin Asuba Ummah kaman ta sani ta Taho ta duba Jannah ta taddasu suna Shirin tafiya sai suka Dan boye mata sbd gargadin Dad da Maheer. Kai tsaye Umman ta fahimci akwai abinda yake Shirin faruwa Dan haka ta nufi dakin Ammar Wanda yake kokarin kiranta a waya sbd bazai iya tafiya batareda yayi bankwana da ita ba. A Palo suka hade yana ganinta sai a lokacin tinda abin ya faru yaji hawaye masu tsananin zafi sun ciko idanuwansa suna gangarowa tana qarasowa gabansa ya zube a kafafunta yana fasa wani irin kuka me tsananin karfi da wani irin tsananin ciwo da baqin cikin rayuwar dayayo a baya ayau gashi ya wayi gari baida kowa baida komai baida Wanda zai kalla yaji sanyi sai uwar daya kashewa 'ya da hannuwansa. Wani irin kuka me ratsa xuciyan duk Mai sauraronsa yakeyi yana qanqame kafafun Umman wadda itama take kokarin hawayen tana Jin gabaki daya jikinta da zuciyarta na mutuwa akan Ammar din Wanda a yanzu ne lokacinda yake tsananin buqatan duk wani Mai kaunarsa Dan haka taji tana sake kaunarsa da tausayinsa. Dad da dukkaninsu da suka fito sbd kukan Ammar din jikinsu tsananta sanyi yayi Maheer daya kasa riqe kansa sbd yanajin radadin da Ammar din yake ji har ransa kukan yakeyi Shima sbd jarabawan da Ammar yake ciki dole zasu runguma su bisa duk inda ta kama suyi rayuwan. Dad ma Jin yayi yana hawayen gazawa a matsayinsa na uba daya kamata ya tsaya musu a komai ya Dora su akan hanyar data kamata gashi yanzu sun rasa alkiblarsu haryanzu basusan matsayin da rayuwa ta ajiyesu ba amma dai kaman yanda suka saba zasu runguma juna a kowane hali daman baya a kamata su tafi tin da dadewa Dan haka lokaci yayi na su tafin koda kauyen ne su koma sun Tara abinda zasu bawa Ammar da abinda Jannah zata Haifa rayuwa me Kyau. Sun jima a wannan yanayin kafin Ammar din ya dago idanuwansa da sukai jajir ya Kalli ummah kallan bankwana ya bude Baki yace "Ummah tafiya zanyi, Zan tafi duk inda Allah ya nufa zan rayu Kuma, Zan tafi Ummah,zan tafi..... Kasa riqe Kanta Umman tayi itama kukan takeyi tana girgiza Masa Kai tana cewa "Ammar kada ka tafi koina, Babu inda zaka tafi Ammar." Dad ne ya kalleta idanuwansa jajir Shima ya bude Baki yace "Ba shi kadai ne zai tafi ba dukkanin mu ne zamu tafi" Da sauri ta Kalli Dad din tana cewa "Dukanku kaman Yaya? Ina kuke maganar tafiya Dad?? Kallan yaran yayi Wanda sukai Shiru kowa zuciyarsa ba dadi. Hannun Umman ya qaraso ya kama ya jata zuwa dakinsa a natse ya rufo kofar ya kalleta yana mata bayanin zasu sauya gurin rayuwa ne kawai sbd Ammar Wanda zai samu nutsuwa Dan haka idan tanada raayin cigaba da aurensa ta shirya zasu tafi tare idan Kuma batada raayi bazai taba mata dole ba. Wani irin nauyi ne ya danne kirjinta data kasa cewa komai bayan Kafesa da ido tana Jin wani irin bacin Rai na taso mata amma Kuma bazata iya tsayawa fada dashi ba sbd kalamansa juyawa tayi ta fice daga dakin kawai. Tana fitowa kai tsaye dakinta ta wuce ta dauki wayarta ta saka Kiran AZIZ Wanda baya gidan. Wayarsa Bata shiga kwata kwata Dan haka ta saka Kiran sayd Wanda yana dauka ta sanar dashi Kai tsaye ya sanar da AZIZ din dake zaune yana wani meeting a laptop dinsa. Katse meeting din yayi yana karban wayar ya miqe ya isa bakin window dinsa yana sauke ajiyan xuciya me sanyi yace "Ummah ki barsu su tafi zasu tafi inda kowannensu zai samu nutsuwan da zasu samu damar tinani me Kyau harma a samu maslar komai, Daman lokacin tafiyansu yai ko basu ce zasu tafi ba Mai tafiya dasu din yana gari ya sauka a jiyan, Ummah Banda sauran damuwa ko wata gaba tsakanina da Zaadens sbd sune ahalin macen danakewa kallan itace rayuwata a yanzu Kuma ita da abinda yake cikinta sune arzikin da nake alfahari dasu Dan haka babu Komai ta bangarena Matiqar bazasu taba Matata da cikina ba Dan haka su tafi sbd itama Jannah din ta samu nutsuwan data rasa kwanakin nan a cikin familynta" Ummah datake sauraronsa jikinta sanyi yayi sbd AZIZ din ya sake nuna mata zuciyarsa batada sauran tsatsar komai akan zaadens. Ayau da Asuba yana dawowa masallaci ta gama tinkararsa da maganar Jannah da cikinta ta fahimta Kuma ta nutsu da yanda yake kaunar matarsa Dan haka itama tana bayan aurensa da Jannah. Ajiyan xuciya Umman ta sauke tareda cewa "AZIZ Allah yayi Maka albarka ya baka kariya da dukkanin abinda kakeso" "Amin Ummah nagode" Numfashi ta sake saukewa tace "Bazan taba samun nutsuwan barin Jannah a cikin wannan halin da bacin Rai zai saka Dad da Maheer daukan matakin da bai kamata akanta ba sbd abinda yake cikinta Dan haka zan bisu har zuwa lokacinda zata haihu inshallah" Murmushi me sautin nutsuwa AZIZ ya sake yace "Ummah Jannah ai bazata haihu baa hannuna ba, Na Bata daman daidaitawa ne da iyayen nata kafin karbanta, Ummah bazan taba Baki zabi ba sbd inason kibi duk abinda zuciyarki take so idan har zaadens sune ahalin da zasu Baki nutsuwa ina Miki fatan alkhairi a cikinsu sbd nasan ko zuciyarsu ba Kyau ke suna Miki kaunar jininsu dake yawo a jikinsu Dan haka Ummah Allah ya Baki farin cikin da duk kike buqata a rayuwa ki bisu kawai sbd auren dayake tsakani" Wasu hawayen tausayin dan nata ne suka cikowa idanuwanta sbd tana Jin karfin hali da tawakkali a muryansa dake fita cikin sanyin nutsuwa. Dad ya Bata ranta sosai datake Jin Bata buqatan binsu amma kukan da Jannah ta ringa mata tana tsananin buqatanta ya sakata amincewa ta bisu sai Kuma Ammar datakeson tsayuwa a rayuwarsa taga bai sake nisa a duhu ba. Gabaki daya gidan tashi hankalinsu yayi da tafiyan zaadens din Wanda babu Wanda yasan da ita Saida suka fito da komai nasu zasu wuce. Falaq jikinta na tsananin rawa ta fito da gudu ta nufi Jannah ta rungume ta baya tana fasa kuka tareda qanqameta tana cewa zata bita. Fiddausi da hawayen takeyi qarasowa tayi itama tana riqe Jannah din tana kokarin Kiran Sayd Dan ya sanar da AZIZ, Mama ganin da Ummah zasu tafiyan tasu ya saka itama Hankalinta tashi batasan lokacinda ta isa gaban Dzad ba tafara rokonsa akan suyi hkr Dan Allah kada su tafi su bari AZIZ ya dawo. Girgiza Kai dad yayi batareda ma ya iya Bata amsa ba. Falaq gabaki daya ta daga hankalin duka Wanda yake gidan da kukanta ya riqe Jannah ta Hanata tafiya tana cewa a kira Daddynta cikin kuka. Jannah data kasa kwacewa daga Falaq din sbd kukan takeyi itama tana Jin kaman zaa Rabata da zuciyarta ne barin AZIZ LIMBA da Falaq Aziz. Maheer ne yazo ya fara kokarin banbare Jannah din daga Falaq wadda taki sakinta kuka takeyi sosai tana Kara kukanta dake fitowa daga zuciyarta sbd bazata iya rabuwa da Jannah ba a yanzu. Fatma Maheer yasaka taja Masa Falaq din sbd ta zama yar budurwa ba huruminsa bane tabata shikuma yana kokarin Jan Jannah suka fara kokawan Rabasu fiddausi ma riqe Jannah din tayi Dan haka gurin ya rikice gabaki daya. Tashi hankalin Dad yai sbd so yake suyi saurin tafiya kafin AZIZ ya dawo yasan abinda yake faruwa harma yayi kokarin hanasa tafiya da matarsa da daman rabuwa da ita tamkar barin ruhinsa ne a gidan Dan haka ya taho Shima ya fara Jan Jannah din wadda zuwa lokacin itama ta riqe Falaq sosai. Rikicewa lamarin ya sake take hayaniya ta tashi a gurin sbd budar bakin Falaq cikin kuka cewa tayi "Dan Allah kada ku rabani da Jan da babyn daddyna da zata Haifa mana muna tsananin sonsu ku tafi ku bar mana Jan ta haihu anan" Dad na Jin Hakan take ciwon zuciyarsa ya fara kokarin tashi ya qara karfinsa gurin janye Jannah din sbd kada komai ya lalace idan AZIZ ya samesu gidan. Mama dataji sauka zancen kamar saukar aradu suman tsaye tayi tana kallan Jannah da Zaadens din da rashin gaskiyansu ya bayyana a fili. Cikin tata haukan data motsa itama ta fado cikinsu tana riqe Jannah itama tana cewa "Sisi yi sauri saka mana Kiran Sayd idan an kasa samun AZIZ babu wanda zai bar gidan Nan sai AZIZ ya dawo" Madam Sisi jiki na rawa ta fara saka Kiran sayd sedai Bata shiga Shima Dan haka tazo ta saka hannu itama tana riqe Jannah Ganin haka Shima Muhammad yazo ya fara taya su Dad kokarin janye Jannah din. Ummah data rikice ganin ana neman raba Jannah din biyu da zazzage cikin jikinta kowa baya hankalinsa sbd su Dad din idonsu ya rufe tafiya sukeson yi kota Yaya tinda maganar cikin ta bayyana su Kuwa su Mama sun kasa bari a tafi sbd AZIZ baya Nan kada su gudu da cikinsa Falaq Kuwa Jannah din gabaki dayanta take tsananin son da bazata iya rabuwa da ita ba tafison ta bisu. Gate aka bude na biyu beymack din AZIZ baqa ta shigo wadda ta saka kowa dakatawa cikin tsananin halin farin ciki da baqin ciki ga zaadens. Ganin yanda kowa yake kallan mota ana jiran fitowan AZIZ ya saka Maheer da Dad Jan Jannah da karfi suna nufar hanya cikin mugun sauri Take su mama da Sisi suka bi bayansu da gudu zasu sake riqe Jannah Falaq data kasa motsi idanuwanta na sauka akan fuskar da bazata taba Mantawaba a zamansu na Greece ta bude Baki cikin wani irin slow tace "SALEEM ZAD...... wani mummunan pause kafafun dad da Maheer sukai Ammar dayake tsaye gefe idanuwansa ne suka fara sauka akan saleem din bayan Falaq cikin wani irin shock shima ya furta "SALEEM ZAD" #mamuh 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 69 *_ZUZEAM VENTURES_* Best kayan Mata 08144015291 *NEW ALERT* *END OF DISCUSSION PACKAGE* ~25k~ promo 12k Barka da Sallah promo pack 1. Tabajen kankana da fruit (Mai saukar da niima nan take ta kara miki dadi na musamman keda oga sai kunyi kukan dadi ranar ) 2. ⁠gumbar chakwala dadi (Hmm yar uwa daga jin wannan kema kinsani basai anbaki labariba wannan hadin na zallar dadi ne da ciko da gaba) 3. Turare kyauta dole (Wannan turaren na amsar kyauta ne ina masu fama da miji mai mako wanda ba a cin kudinshi Ga shi da abun amma ba a ci to yar uwa matsalarki tazo karshe da izin Allah Sai kinci abunshi ina yan kasuwa duk kina amfani da wannan turaren sai Kinga budi da izinin Allah) 4. Zumar bata gaban kishiya yar asali ( wannan zumar Ga mata wanda kishiya ta shiga gabansu mijinki baki gane kanshi ya fifita yar uwarki akanki baya son mu’a mala dake ko wadda mijinta ke biye biye yar uwa kukanki yazo karshe duk kikayi amfani da ita duk machen da yayi sex da ita zaijita salab kamar dusa don haka aji tsoron Allah banda wanda suke zaune lfy da kishiyoyinsu) 5. End of discussion powder ( wannan garin karshen zance kenan hajiya oga ya taba miki kukan agwagwa ko mussoshi 😁to ranar duk da kika sha wannan hadin garin hajiya sabbatu sai kin rufe mishi baki ihu da kururuwa ba sauki kuma garin wata 7 yake ajiki yana aiki ) Hajiya karki bari wannan promo ya wuceki 25k ne promo saboda sallah 12k kacal TikTok: Zuzeam.ventures5 Instagram: Zuzeam_ventures WhatsApp: 08144015291 ********* Gabaki daya kowa sakin kowa yayi suna juyowa zuwa inda motar take Saleem Zad na tsaye ya fito sanye da black Armanis da suka fiddo asalin haskensa na zaadens sosai hutu, nutsuwa da kwanciyan hankalin dayake rayuwa acikinsa duka a bayyane tattare dashi. Jannah da Bata shiga shock ne sosai ba ta sake ambatar sunansa tana isa gurinsa da gudun gaske ta fada jikinsa ya dauketa yana qanqameta Shima cikeda kewanta na ya kwanakin da yayi bayan rabuwansu idanuwansa Kafe akan Dad da Maheer da Ammar da suka kasa motsawa sbd tsananin shock. Dad kafewa yawun bakinsa sukai kaf idanuwansa suka bushe yana Jin kaman mafarki ne yake yi Wanda yana kyafta ido zai zama ba gaskia ba Dan haka ya kasa kyafta ido bare motsawa sbd yayiwa saleem dinsa kallan tsafta me Kyau. Maheer Kuwa tsananin bugu zuciyarsa keyi yana kasa yadda da Saleem dinsu ne suke gani a gabansu sbd babu ta yanda Saleem zai bayyana a 4&4 a cikin motar AZIZ. Ammar numfashi me karfin gaske ya saki yana takawa a hankali ya nufa Saleem din yana kasa dauke idanuwansa daga kallansa sbd a cikin familynsu bayan Mimi Saleem ne mafi kusa dashi Wanda kusancinsu yafi na kowa da shakuwansu da kaunarsa daban take a tsakaninsu. Saleem sakin Jannah yayi yana takowa suka tsaya gap da juna shi da Ammar suna kallan juna kaman zasu hadiye juna sbd tsananin kauna da kewa ya bude Baki yana kallan Ammar din yace "Dan uwa,likitan Mimi....... Wata irin runguma Ammar ya Kai Masa me karfin gaske yana bude murya sosai da karfi yana furta "alhmdllh ya Allah" Saleem dinma cikin tsananin farin cikin Jin Dan uwansa a jikinsa ya fara yiwa Allah godiya yana rungume Ammar din Shima yana Jin kaman zai tsaga zuciyarsa sbd farin ciki mara misali. Maheer na ganin hakan ya tabbatarda Saleem dinne a gabansu dan haka cikin wani irin farin cikin da suka manta yanda yanayinsa yake a zuciya ya nufi Saleem din Wanda Shima ya nufosa shi da Dad ya hade ya rungeme suka shaqi qamshi juna take Dad ya fara wani irin kuka mara sauti yana Jin baqin cikinsa da quncinsa na duka duniya yana yayewa ganin 'dansa daya tak daya rage baya taredasu ya bayyana garesu bayan sun cire Rai daga sake ganinsa a rayuwa sbd tinanin bayama duniyar. Shi kansa Saleem qanqame mahaifin nasa yayi yana hawaye masu zafi na radadin kewa da rayuwa me tsayin da sukai basa tare tareda gwawarmaya da kowannensu ya fuskanta ta rayuwa. Su Ummah da Mama da sauran kowa zuru sukai suna kallansu cikeda murnan bayyanar Saleem din Wanda kusan kowa yasan waye shi hadda Ummah da batasansaba amma tasan sunansa a bakinsu Dan haka kowa zubarda makaman yaqinsa yayi suna Jin dadin komaima zai sassauta inshallah. Sakin juna sukai saleem na kallan kowannensu cikeda farin ciki suma duka kowa ya kasa dauke idanuwansa daga kansa har lokacin kaman a mafarki suke Jin rayuwansu ya juya inda Ummah ke tsaye bayan Dad kamannin AZIZ da Falaq na bayyana akan fuskanta ya zuba mata idanuwansa yana kallan macen data haifi AZIZ LIMBA dinsa Kuma take a matsayin uwa a zaadens sannan Kuma matar mahaifinsa daga karshe Kuma uwar data haifi Ummitah mahaifiyar Falaq. Takowa yayi ahankali ya tsaya gabanta idanuwansa na Dan sassauta kallansa akanta sbd girmamawa ya bude Baki a natse yana Bata girma da mutuntawa me girma ya bude Baki yace "Ummah? Murmushi Umman tayi tana Jin dadin yanda ya ambaceta da tsananin girmamawa da mutuntawa. Gaidata yayi ta amsa tana Masa barka da dawowa ya juya gurin Mama wadda ke kallansa itama ya gaidata ya juyo gurin Fi dake kallansa cikeda murnan dawowansa sbd tinda suka dawo Nigeria basuyi magana ba a waya. Akan Falaq ya tsaida idanuwansa wadda ke kallansa itama tin dazu tana mamakin bayyanarsa bayan ko a safiyan yau din sunyi magana ta chat bai fada mata yana ma Nigeria ba bare bayyana a gidan. Dauke idanuwanta tayi daga kallansa tana qin ce Masa komai hakama bata bari yayi mata maganar ba ta koma gurin Jannah tana riqe hannuwanta tanajin idanuwansa akanta amma taqi ko dagowa bare kallansa. Babu abinda Saleem din yace ko tsayawa dogon bayani kawai mota yace su shiga su tafi kawai. Gabaki dayansu sun kasa hada tinaninsu daidai sbd bayyanar Saleem din duk ta qarasa juyar musu da Kai Dan haka motan kawai suka dunguma suna nufa a matse dasu bar gidan Dan sanin duk inda AZIZ yake yana gap da shigowa. Falaq ce ta sake riqe hannun Jannah tana girgiza mata kai akan kada ta tafi pls ta bari Daddynta ya dawo. Su Dad da suka shige mota kokarin fitowa Maheer yake Saleem ya dakatar dashi da cewa "No bara na gani" Gefen Jannah din Saleem ya tsaya tareda Kafe Falaq din da idanuwansa zaiyi magana ta hanasa ta hanyar fashe Masa da kuka kawai na haushinsa datake ji Dana rashin son tafiyan Jannah din ya kalleta da sauri yana dawowa gefenta tareda Kai hannunsa kan nata dake riqe da Jannah ta fizge hannunta da karfi tana cewa "Jannah bazata tafi koina bafa, Matar Daddyna ce anan gurin zamanta yake a tareda mu, Ba zata tafi tabar Daddyna ba bayan ga babynmu a tareda ita, Idan ta tafi bazan sake ko kallanka ba" Da mamaki Saleem din ya Kalli Falaq din da sauri kukanta na shigarsa daman komai kuka take Masa bare yanzu datakeyi da gaske batason Jannah ta tafi sbd Daddynta zai shiga damuwa. Numfashi ya sauke yana kallan Jannah wadda take Jin idanuwan Dad da Maheer Kafe a Kanta ya bude Baki zaiyi magana Jannah din ta katsesa ta hanyar zare hannunta tana juyawa zuwa motar. Da tsananin sauri Falaq ta yunkura zata sake kamota ba zato taji an riko hannunta ta baya tareda janyota jikin nutsuwa yana rungumeta jikinsa batareda yace komaiba. Dukkaninsu babu Wanda ya lura da dawowansa bare isowansa gurin sbd tin a harabar gate din farko akai parking da motar sbd yasan daman Falaq zatai rigimar shiyasa ya kasa nutsuwa ya dawo hakama bai taba tsammanin Jannah din zata iya tafiya batareda nema ko sanar dashi ba duk da yasan inda zasu tafin amma ita batasan Saleem na zuwa daukansu ba. Kowa wuta ya dauke ganinsa ba tsammani Dan haka su Dad suka fara kokarin dauke kallansu daga bangarensa sbd kada ma a tada maganar komai. Su Mama Kuwa magana suke jiran yayi amma ga mamakin kowa saleem kawai ya kalla cikin nutsuwa yace "A sauka lfy" "Thank you B" Saleem ya fada yana kallan fuskansa da yake Karanto abubuwa da dama amma AZIZ din ya hanasa tirsasa kowa Dan haka juyawa yayi ya nufi motar. Jannah dataji isowansa Kuma tasan yana bayanta dakatawa tayi ahankali tanason juyawa amma Dad da Maheer sun Kafeta da idon karma ta fara. Kasawa zuciyarta tai ta juyo ahankali tana sauke idanuwanta akansa sedai ko inda take din bai samu damar kalla ba ya kama hannun Falaq suka juya zuwa ciki tareda su mama da Fi babu Wanda ya sake waiwayosu har suka shige. Jin tayi zuciyarta na tsananin nauyi hankalinta na neman tashi Dan haka ta fara Ja da baya tana kokarin komawa Dan idan har Ummah zata zabi aurenta ta bisu itama bazata iya barin AZIZ ba sbd a zuciyarta tasan radadi da ciwo ne zai wadata. Cikin sauri da karfi Maheer ya fito motar ya turata da karfi Dad na riqe hannunta suna kasa barin Saleem yasan meyake faruwa bayan motar take aka ja suka bar gidan kowannensu na Jin kaman ancire Masa wani nauyi a kirjinsa sbd samun yancin dena rayuwa a karkashin wani. Magana sukeson yi amma wayar da Saleem keyi ce ta saka kowa yayi Shiru suna son sanar dashi basuda gurin zuwa bayan kauye. Hanyar airport aka nufa Ammar na ganin hakan ya sake sauke ajiyan xuciya sbd babban abinda yake tsananin buqata a rayuwa yanzu daman shine barin Abuja kwata kwata rayuwansa. Su Dad ma na ganin hakan take kowa ya fara Jin jikinsa yai sanyi sbd alamu sun fara nunawa Saleem ba Saleem na baya bane. Suna isa kusan awa daya aka Bata gurin Shirin tafiyansu su dukan musamman muhammd da baa ga id card Dinsaba farko sai daga baya a cikin kaya Dan haka babu Bata lokaci ana gama komai suka isa cikin jirgi suka daga zuwa Lagos. Muhammd ne bai taba shiga jirgi ba a cikinsu Fatma ta shiga sbd tafiyansu ta last time da AZIZ din Dan haka batai wani kauyanci ba kaman farko. Zuru sukai dukkaninsu sbd gabaki daya sun cire Rai daga sake zuwa ko airport bare jirgi. Har suka sauka Lagos babu Wanda ya isa magana sbd mamaki da Kuma zubawa sarautar Allah ido suga yanda Saleem din zaiyi dasu. Mota biyu ta daukosu daga airport din zuwa gida, Tin a security check point na shigowa anguwan Dad ya fara hawaye yana Jin tsikar jikinsa na tashi sbd yariga yaga rayuwar datake kokarin tabbata ta dawo musu. Su Maheer ma gabaki daya jikinsu mutuwa yayi hawaye na ciko idanuwansu sbd harga Allah sun cire Rai da tsammani akan komawa rayuwar Jin dadin da suka rasa. ZADs VILLA suka gani baro baro a rubuce jikin inda zasu shige suna shigewa ana parking Saleem ya fito ya fara budewa Dad mota kafin Ammar da Maheer ya kallesu cikin sanyi yace "Welcome home Zaadens" Rungumesa Ammar yayi yana fasa wani irin kuka Mai tsananin sanyi da Jin kirjinsa na sake sakewa ba nauyin komai sai sanyi da nutsuwa. Dad da Maheer Kuwa qasa suka zube kafafunsu na mutuwa sukaiwa Allah sujjada suna yiwa Allah wata irin godiya kuka mara sauti na kufce musu. Muhammd ma sujjadar yayi sbd yasan rayuwarsu suma ta gama inganta tako ina sbd sun Dade da zama zaadens din. Jannah ma jikin Saleem din ta dawo gabaki dayanta a sanyaye zuciyarta ba dadi Sam bata Jin komai a ciki sai damuwa da tinanin AZIZ data kasa goge tinanin yanda ko kallanta ya kasa yi yayi tafiyansa da Falaq batareda yayi yunqurin hanata tafiya ba ko Hana a tafi da ita. Ciki suka shiga masu aiki na fitowa suka kwashi kayansu wainda Kai tsaye store akai dasu sbd babu abinda baa gama jerawa a dakin kowaba na buqata komai an saka a dakin kowannensu hatta Muhammad dole an ware Masa nasa dakin daban Shima an zuba Masa dukiya lafiyayya. Ba wani dogon Bata lokaci sbd ganin kaman ana cikin gajiya yasa kowa aka gabatar Masa da dakinsa ya shige hutawa da ganin sabuwar rayuwan da zasu fara. Masu aiki Kuwa tini suka bada himmar hada abincin rana a kitchen sbd a kammala kafin kowa yagama hutawa ya fito. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 70 *_ZUZEAM VENTURES_* Best kayan Mata 08144015291 *NEW ALERT* *END OF DISCUSSION PACKAGE* ~25k~ promo 12k Barka da Sallah promo pack 1. Tabajen kankana da fruit (Mai saukar da niima nan take ta kara miki dadi na musamman keda oga sai kunyi kukan dadi ranar ) 2. ⁠gumbar chakwala dadi (Hmm yar uwa daga jin wannan kema kinsani basai anbaki labariba wannan hadin na zallar dadi ne da ciko da gaba) 3. Turare kyauta dole (Wannan turaren na amsar kyauta ne ina masu fama da miji mai mako wanda ba a cin kudinshi Ga shi da abun amma ba a ci to yar uwa matsalarki tazo karshe da izin Allah Sai kinci abunshi ina yan kasuwa duk kina amfani da wannan turaren sai Kinga budi da izinin Allah) 4. Zumar bata gaban kishiya yar asali ( wannan zumar Ga mata wanda kishiya ta shiga gabansu mijinki baki gane kanshi ya fifita yar uwarki akanki baya son mu’a mala dake ko wadda mijinta ke biye biye yar uwa kukanki yazo karshe duk kikayi amfani da ita duk machen da yayi sex da ita zaijita salab kamar dusa don haka aji tsoron Allah banda wanda suke zaune lfy da kishiyoyinsu) 5. End of discussion powder ( wannan garin karshen zance kenan hajiya oga ya taba miki kukan agwagwa ko mussoshi 😁to ranar duk da kika sha wannan hadin garin hajiya sabbatu sai kin rufe mishi baki ihu da kururuwa ba sauki kuma garin wata 7 yake ajiki yana aiki ) Hajiya karki bari wannan promo ya wuceki 25k ne promo saboda sallah 12k kacal TikTok: Zuzeam.ventures5 Instagram: Zuzeam_ventures WhatsApp: 08144015291 ************ Kasancewan sun taso sun rayu a daula Dan irin wannan rayuwan ta hutu da Jin dadi da kwanciyan hankalin komai akwai na luxury rayuwa yasaka take suna samun kansu a cikinta a karo na biyu suka ji komai na baya ya dawo musu wata kwanciyan hankali na mamaye kansu da zuciyoyinsu daya saka zaadens din baya dawowa take amma a sabon yanayi da halayen da basa fatan na can baya su dawo musu. Tsit gidan yai kowa na dakinsa babu Wanda ya fito sai bayan karfe uku na yamma tukuna suka fara fitowa daya bayan daya kaman yanda suka saba. Muhammad da bai saba bane ya fara fitowa bayan ya gaji da duba komai na dakinsa daya bayan daya yana Jin wani irin yanayin da baisan ya zai fassaraba wai nasa ne komai dayake dakin, Tarin shorts da singlets dake jere ya fara tsayawa yana mamakin duk nasa ne yayita sakawa kenan ake nufi, Tinawa yayi da a baya kauye gajeran wandonsa daya ne tak Wanda duk ya dafe ya yage amma tinda ya fara rayuwa a 4&4 ya fara samun sauyin rayuwan dayake da shorts kusan Bakwai yanzu Kuma ga wasu kaya guda an Jere Masa. Takarman da aka Jere Masa su kansu mamakinsu yakeyi Dan haka gayunsa sai Wanda ya manta tinda daman zama da Ammar ya koyi kwalisa da zama neat & clean. Ya fito kusan so biyu amma babu Wanda ya fito Dan haka dole Shima ya koma ya kwanta baccin dole tinda dai yasan kila shi kowa ke yi. Still shine ya fara tashi yayi wanka ya fito ya shirya cikin riga da wando coffee yayi Sallah yana idarwa ya fito yana qamshi me sanyi kaman ba shi ba Dan take yaga yama sauya shi Karan kansa din. Yana zaunawa Palo Saleem ma na fitowa sai Ammar Wanda yake fidda kamshi me sanyi da nutsuwa bayyane a fuskansa sbd bacci yayi lafiyayye ba damuwan komai yana tashi yayi wanka da sallah ya fito shima. Maheer ne ya fito karshe kafin Dad Wanda yake kokarin Kiran wayar Ummah wadda tana sama tareda su Jannah a dakinta daban takuma kashe wayarta tinda tai waya da AZIZ ta sanar Masa sun sauka Dan haka Dad din ya kasa samunta. Fatma data San kan gidan itace ta sauko bayan tayi wanka itama ta nufi kitchen ta saka hannu a aikin abincin da anriga an gama suka Jere a tare ta dauko ruwa da drinks ta jera ta koma ta hado fruits sbd Jannah ta ajiye ta nufi palo ta sanar dasu table ya zama ready. Sama ta nufa ta sanar da Ummah kafin ta janyo Jannah wadda gabaki daya ta koma kaman ba ita ba babu farin ciki ko kadan a ranta. A dining din suka zauna gabaki dayansu suka fara cin abinci Fatma ce tayi serving kowa tukuna itama ta zauna gefen Jannah wadda ta kasa cin abinci sai Dan tsakurawa takeyi kadan sbd batada appetite gaba daya. Suna gama cin abincin babu Wanda yabar dining din Saleem ya sanar dasu komai gameda business dinsa da cigaban daya samu tareda dukkanin kadarorin da Zaadens suke dasu a yanzu sedai kaman yanda AZIZ yace bayason zaadens su San akwai saka hannunsa cikin farfado da sunan zaadens sbd kada su ringa Jin haryanzu a karkashinsa suke Dan haka bai fada ba yabi umarnin AZIZ din sbd su sake a cikin dukiyarsu hankali kwance ba tareda tinanin ta AZIZ bace. Kowannensu yayi farin ciki Kuma sun so tambayarsa ya akai ya fita hannun AZIZ sai Kuma suka kasa sbd Ummah babu me son a sosa zuciyata ko kadan Dan haka suka bar zancen kawai tinda dai komai nasu ya sake dawowa garesu musamman shi Saleem din da suka samu ya dawo musu shine abinda yafi faranta ransu bama dukiyar ba duk da itama sun samu kansu a mafi girman farin ciki dawowansu akan kafafunsu da sunansu daya farfado ya sake tsayuwa a duniyar business dinsu. Jannah data kasa cewa komai miqewa tayi tabar dining din ta nufi dakinta kawai ya rife tana kwanciyanta. Fatma tattare gurin tayi tareda masu aiki tana sake komawa kitchen Dan ganin abinda yakamata a dafa na dare. Ummah taso bin Jannah Ammar ne ya riqe hannun Umman yana Kallanta da kulawa yace "Ummah ki barta tana buqatan time" Dad dayake kallan Umman magana yaso yi amma Umman ta Maida hankalinta akan Ammar tana magana dashi da Saleem tana kasa kallan ko inda Dad din yake sbd har lokacin zuciyarta sosuwa takeyi da abinda yace mata. Fira da labarin baya suka zauna a palon sunayi har sallah tayi sukayo suka sake zaunawa har magrib tukuna kowa ya watse. Daga masallaci acan su Dad suka sake zaunawa da saleem sukai Masa bayanin komai da ake ciki na cikin dayake jikin Jannah da hukuncin da suka yanke na riqeta tayi renan cikin har haihuwa. Da mamaki Saleem ya kallesu Banda Ammar da bai saka bakinsa ba sbd yanzu ya iya tsayawa iya limits dinsa duk maganar AZIZ da Jannah ya dena shiga kwata kwata. Cikin mamaki da damuwa Saleem yace "Dad meyasa haryanzu Kun kasa yadda ku karbi AZIZ ne? Idan har da gaske ne Kun cire komai a ranku Kun zubar babu sauran kowace irin tsana ko gaba to meyasa bazaku barsa da Jannah ba tinda gashinan clearly Kun gani tana sonsa haryanzu tinda ta iya Daukan cikinsa, Dad kunsan wata ko satikan Jannah anan tareda mijinta?" Da sauri suka kallesa da tsananin mamaki hadda Ammar Wanda koyaushe sabon mamaki yake samu gameda lamarin Jannah da AZIZ LIMBA. Numfashi saleem ya sauke ahankali yana ajiye wannan zancen yace "Dad ku Kalli ummah Dan Allah, Ku Kalli yanda ta bar Dan data Haifa a cikinta sbd kawai tazo a cikinku tayi rayuwa kada ku shiga damuwa ko wani gararin sbd rashin uwa ko mace babba a familyn Nan, Tanasonsa fiyeda kowa a duniya amma ta zabe ku akansa kunsan Yaya yake ji a xuciyansa amma ya danne ya hadiye ya yafe ta zo din sbd kawai yana tsananin son Jannah da girmama familynta duk da abinda ya faru a baya, Dad pls Dan Allah ku barsu su samu farin cikin daya kamata sbd har abada Jannah bazata taba farin ciki da kowa ba idan ba AZIZ LIMBA ba haka ni kaina har abada AZIZ LIMBA bazai taba sauka ko raguwa daga zuciyata ba." Yana gama fadan Hakan ya juya yabar gurin yana Jin gabaki daya familyn nasa sun sauya takaici da zaman gidan yari da garari duk ya yamutse kwakwalwansu. Ammar ne yafara sauke ajiyan xuciya Shima cikin nutsuwa da sanyi yace "Dad idan har sbd ni ne bazaku karban AZIZ ba wlh tallahi na Dade da cire Jannah a zuciyata sbd na riga na gani na tabbatarda har abada bazata iya son wani ba bayan AZIZ LIMBA, Mune muka saka mata zuciyan datake bugawa a kirjinta Dan haka dole zamu hakura mu rungumi abinda zuciyar tazo dashi sbd zuciyar Ummitah bazata taba qin AZIZ LIMBA ba,Jannah da Ummitah ne suke tsananin sonsa a lokaci daya dan haka nidai na yafe na hakura na bar Jannah da Wanda takeso idan zaku yadda da Hakan mu taru mu rungumi abinda kaddara tazo dashi zamu Fi samun nutsuwa, AZIZ LIMBA a zuciya yanzu ba maqiyina bane sbd har abada yanzu bazan iya qin jinin Ummah ba musamman da a gabansa ta zabe mu tabarsa babu amfanin dagewa akan aurenda masu auren suke son abinsu hakama bare Kuma AZIZ ya riga ya gama damu tinda ya dasa jininsa a cikinmu gwara mu rungumi kaddara mu rungumi abinda zaa Haifa shikenan" Yana gama fadan Hakan Shima yabi bayan Saleem yabar gurin. Muhammad ma bayan Ammar yabi sbd shine nasa aka bar Dad da Maheer tsaye a gurin babu me iya motsi ko cewa komai jikinsu a tsananin sanyaye sbd su kansu duk sun gaji da wannan masifar daga wannan sai wannan barema fada sukeyi a Baki sbd bacin Rai amma tsananin son da sukewa Jannah ko cikin shege ne a jikinta bazasu iya cirewa ba sbd kada wani abin ya sameta. Da daddare Jannah Bata sauko cin abinci ba a daki fatma takai mata taci kadan Shima sbd zata Sha magani ne. Karfe goma kowa ya shige jiki duk a sanyaye sbd yanda saleem ya sake nuna musu matsayin AZIZ LIMBA a rayuwansa ya wuce komai a yanzu Wanda Hakan yake musu nuni da ba riqon azaba ko wulaqantawa AZIZ yayiwa saleem din ba Dan haka sai sukaji kaman jikinsu na neman yin sanyi. Washe gari dukkanin sauran abinda babu a Villa din na buqatan kowa Saida aka kawosa tareda wani irin sabon shopping din abinci da abubuwan buqata. Haka suka sake wuni suna hutawa da sanin sauran abubuwan gidan Dana waje da anguwan Dan sanin inda zasu fara sabuwan rayuwa. Kwanaki suka Dan fara dauka da dawowansu kowa ya fara kama harka gabansa, Ammar fita yakeyi da mota shi da Muhammad sbd baida matsalar komai a ransa da damuwan Komai ya kwallafa ransa akan addua da yawaita karatun al'Quran da ummah ta tsaya tsaf akansa da Hakan Dan haka komai yaye Masa yakeyi kaman ba shiba. Ummah ma hankalinta a kwance Jannah kawai take lallabawa sbd ganin ta kasa cire damuwa a ranta. Shi kansa Saleem harkokinsa yakeyi hankali kwance sbd business dinsu gabaki daya dazai koma hannun Maheer sbd daman shine shigaban dayake gudanar dakomai da Zaadens, Fatma ma hankalinta ya kwanta kwance batada damuwa ko matsalar komai itace take kulawa da komai na harka gidan duka masu aikin itace me fadan yanda zaayi sai Ummah wadda itace kaman shigaba kwata kwata. Tsakanin Dad da ummah bayan gaisuwa babu abinda yake hadasu sbd Bata taba zuwa ko hanyar dakinsa ba tana sama ta tattarasa ta ajiye Da 'yayanta kawai take raharta da firarta sai Kuma AZIZ da kullum sai sunyi waya hankali kwance. Dan haka hankalin Dad duk ya sake kasuwa Kashi Kashi sbd ya rasa ta ina zai fara kamawa, Lamarin Jannah da AZIZ zai fara kamawa kokuwa na Umman wadda ko fuskan magana babu yanason Kuma magana da ita ya sanar mata cikin AZIZ ne a jikin Jannah. Jannah Bata gama tsinkewa da shiga tashin hankali ba Saida taga suna maganar cike wata da dawowa Lagos amma ko so daya Bata taba Jin AZIZ LIMBA ba, Bai taba nemanta ba,bai taba Kiran Fatma ya buqaci magana da itaba, Koyaushe yana waya da Ummah tana jinsu amma bai taba tambaya ko yiwa ummah maganartaba, Tsananin kewansa da damuwan abinda tai Masa ne suka fara nukurkusanta ta fara rama gashi anan gida ma kowa ya kasa cewa komai akanta kawai harkokin gabansu sukeyi har Umman taki ce mata komai akan AZIZ ko shiryasu kawai kulawa da ita akeyi da cikinta. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 71 Maheer daya fara zama busy hakama Ammar duk da Ammar bai shiga aikin sosai ba sbd yanayin lafiyansa dayake healing Amma dai da Muhammad suke zuwa ana koya Masa abubuwa da dama wainda zai iya duk da karatu Ammar din yake kokarin nema Masa ya fara. Dad kuwa hutawa kawai yakeyi a gida Dan haka lokuta da dama shine da Ummah suke Kai Jannah din asibiti ganin doctor sbd yanzu baida zabin daya wuce Bata kulawa itada da cikin dayake jikinta. *******Sai da suka cike wata biyu cif da dawowa Lagos bata taba Jin koda muryansa ba hakama duk Kiran da zataiwa Falaq ko Fi bada taba yi Mata maganarsa Dan haka hakurinta ya qare ta da daddare bayan ta kwanta taji babyn cikinta na juyawa ahankali batasan lokacinda ta fasa kuka ba tana dafe cikin tana Jin kaman ta janyo AZIZ din zuwa garesu duk inda yake sbd suna tsakanin sonsa da kewansa, Fushin dayake yi da ita kasheta yakeyi bazata iya jurewa ba yanzu Kam. Kwana tayi tana kuka sosai Wanda ya a sakata tashi da zazzabi me karfin gaske. Fatma ce ta fito daga dakinta ta shigo Dakin sanye da kayan baccinta riga da wando masu santsi. Tana shigowa ganin Jannah a rife cikin bargo har lokacin ya sakata kallanta tana cewa "Yaya dai? Lafiya dai ko? Qarasowa tai tana Dan zaunawa bakin gadon ta miqa Hannu tana Dan yaye mata bargon. Wani zafi ne ya daki fuskanta da sauri ta Kalli Jannah din tana miqa Hannu a wuyanta ta taba taji zafin gaske. Miqewa tai tana qarasa yaye mata rufar Jannah datake cikin tsananin azabar ciwon mara kuka ta fasa tana Jin kaman zata mutu jikinta na tsananin tsananin rawa ta qanqame cikinta. A rikice Fatma ta fita ta nufi dakin Ummah taga Bata nan Dan haka ta sauko qasa da sauri tin a palo kafin ta isa hanyar kitchen take kwalawa Ummah kira. Ba hayaniya a gidan Dan Hakan ne duk akai hayaniya a gidan koman kankantar ta saita damu kowa dan haka Muhammad ne ya fara fitowa sai Maheer Wanda yake Shirin ficewa sbd yanada baqin da zai gani a yau din. Ummah dake kitchen daman lokuta da dama tana shiga kitchen ayi aiki da ita sbd motsa jiki, Fitowa tayi tana goge hannunta da qaramin kitchen towel tana cewa "Lafiya me yake faruwa ne kike wannan ihun Kiran" Qarasowa Fatman tayi tana cewa "Ummah ciwon mara sosai Jannah ke yi ko magana Bata iyawa ko haihuwa ce? "Wace haihuwa ana zaune kalau ciki wata hudu cikin na Biyar" Hanyar tafiya saman suka nufa hadda Maheer daya mara musu baya hankalinsa na Dan tashi. Ummah na zuwa da saurin gaske ta isa gurin Jannah din wadda har ta fara Dan bleeding hankali tashe Ummah tace "Maza asibiti zamu babba ne lamarin" Maheer na Jin haka ya sauko yana cewa Muhammad ya fito da mota. Kowa fitowa yayi take gabaki daya hankalinsu ya tashi Ammar ma fito da tasa motar yay hakama Saleem Dan haka Maheer ne ya koma ya daukota cak ya sauko da ita a motar Ammar ya sakata su Ummah suka shiga itada Fatma shi Kuma ya shiga ta Saleem suka bi bayansu zuwa asibiti zuciyoyinsu na sake tsinkewa. Dad da Muhammad sai daga baya suka biyosu Muhammad yana tuqa motan Dad na kusa dashi. Suna isa akai gaggawan karbanta zuwa ciki sbd zuwa lokacin tayi laushi sosai karfinta ya kare. Tinda aka shige da ita kowannensu ya kasa zama zuciyar kowannensu na wani irin tsallen fargaba da damuwa, Damuwansu da tsananin halinda suke shiga a baya ne a duk lokacinda aka kawo Jannah asibiti da tana ciwonta na baya ne ya sake dawo musu yana mamayesu sbd a yanzu dai gasu a tsaye ba zuciyar take buqataba halinda take ciki ko Rai dari nawa zasu kashe babu abinda zasu iya Bata ko mata a yanzu sbd magana ce ta wani Rai dayake motsi a cikinta Dan haka addua kawai da safa da marwa sukeyi zuciyoyinsu ba dadi. A daidai wannan lokacin ne Kiran AZIZ ya shigo Wayan ummah ta Kalli wayar tana kasa dauka sbd batasan ya sani. Har wayar ta tsinke Bata daga ba Dan haka yana sake wani kiran Bata daga ba ya dakata bai sake kira ba Dan daman iyayensa kawai yakewa kira biyu a rayuwansa, ajiye wayan yayi kan table din abinci da suke Kai zasu fara breakfast daga gefe yana dagowa ya gaida Mama data ke isowa dining din. Amsawa tayi tana zaunawa tace "Kayi waya da Fatima kuwa sbd inata Kiran wayarta Bata dagawa tin daxu gashi Bata cika nesa da wayarta ba" Cikin nutsuwa da kamewansa yace "Inaga tana wani abin Bata daukan Wayan kwata kwata" Jin Hakan Falaq tace "Bara na kira Jan muji ko Umman na wani abin ne to" Wayan Jannah din ta saka kira da wayarta dake gefenta itama. Harta yanke baa dauka Dan haka tana fada ko rife bakinta bataiba AZIZ ya dago tin kafin ya Kalli Sayd sayd din ya ciro wayarsa yana saka Kiran Saleem Zad sbd Jin lafiyan mutane biyu dayake dasu a zaadens babynsa da mahaifiyarsa. Kiran Sayd na shiga wayar Saleem aka daga cikin sanyi da damuwan dayake kokarin daidaitawa saleem din ya sanar da Sayd suna asibiti da Jannah ba lafiya sosai she's bleeding. Kallan LIMBA sayd yayi yana sallama da Saleem din ya kama nutsuwansa tsaf ya riqe kafin ya fara yiwa AZIZ din bayanin Jannah ce ba lafiya suna asibiti gabaki daya familyn. A hankali cikin sanyi da nutsuwa AZIZ din ya sauke cup din dake bakinsa yana sipping lemon herbal tea ya buda baki yace "Kasan meya kamata kayi" "Already on it Sire" Sayd ya fada yana qarasa booking tickets din zuwa Lagos din. Mama ce ta katse sayd din da cewa "Am going too ka siya ticket Dani" Cikin damuwa da neman fara kuka Falaq tace "Allah yasa babu abinda zai samu baby limba da Jan, Pls daddy nima zan tafi bazan iya zamaba, Sayd na jin Hakan ya fara kokarin siyan tickets din dukansu kawai. Nicky da kusan fiyeda kwanaki babu Wanda ya sakata a ido sbd kwata kwata Bata iya shiga mutane ce ta qaraso kunnuwanta na ji mata "BABY LIMBA" da Falaq ta ambata Wanda ya sakata tsayuwa daidai cikinta datake boyo yana bayyana a jikin hijabin da yanzu sune kayan datake sakawa Dan boye cikin batareda ta sani ba shock ya sakata tsayuwa daidai cikin na bayyana akan idanuwan kowa muryanta ma rawa tace "Cikin Jannah na AZIZ LIMBA ne ko me??? Mutuwan da kowa yayi zaune idanuwansu akan cikinta ya saka babu Wanda ya iya Bata amsa saima salati me karfi da Mama ta sake a rikice tana cewa "Aysha Ciki ne a jikinki ko me?? Sai a lokacin AZIZ ya dago yana kallan Nicky din da mamakin maganar Maman sai gashi Kuwa idanuwansa suka ganar Masa ciki a jikin Nicky din. Fiddausi data San da cikin Nicky Bata taba fada bane sbd rufa asirin da batasan Yaya yake ba amma tin kwanaki da dadewa taga cikin amma Bata fadawa kowa ba sunkuyar da Kanta tayi cikeda tausayin Nicky din wadda kowa ya kalli yanda take rayuwa yanzu yasan tana cikin tsananin qunci da kadaicin rayuwa da rashin kowa. Falaq Kuwa cikin mamaki da tsananin tsoron daga ina ita Kuma Nicky ciki yake bayyana a jikinta? Tsoro taji yana shigarta Dan haka miqewa tayi tana komawa bayan Daddynta cikeda mamaki me hade da tashin hankali. AZIZ Jin yayi kansa yayi wani masifaffen nauyi hankalinsa na mummunan tashi ya Kafe cikin da idanuwa yana kasa yadda da ciki ne a jikinta sbd ba yanda zaayi tana amanarsa daya karba ta amininsa,likitansa daya zama shaqiqinsa wannan mummunan abin ya faru bai saniba sai dai yaga ciki kawai a jikinta, To daga ina ma wai? Bude Baki yayi idanuwansa na sauyawa zuwa Jan tsananin tashin hankali da bacin Rai zai ambaci sunanta ta yanke jiki a gurin tana faduwa sbd tsananin tashin hankali da tsoron cikinta daya bayyana a gaban AZIZ da damuwan data Dade tana cin zuciya da lafiyanta da rayuwanta ma gabaki daya batada inda take samun sanyi ko kadan. AZIZ dinne ya tareta a jikinsa sbd faduwan da zatai a kife Da cikin a jikinta sai a lokacin hankalin kowama ya tashi da tsananin tausayinta sbd wata irin mummunan Rama ce ta bayyana a jikinta me muni da aka cire hijabinta. Da sauri sayd ya fita yana janyo mota har kofar fitowa Palo AZIZ dinne da kansa ya dauketa a jikinsa ya fito da ita idanuwansa na sake tsananta ja sbd wannan sabon tashin hankalin daya bayyana a ahalinsa Shima yanzu rana tsaka. Asibiti suka isa da ita da gaggawa inda aka karbeta itama da gaggawa ana shigewa da ita. Sai a lokacin ya zauna yana rintse idanuwa kansa na sake daukan nauyi yana shiga sabon damuwa da tashin hankali amma very calm yake a zaune bazaka ce yana cikin matsanancin damuwa da tashin hankali a cikin zuciyarsa ba. Su Ummah ne suka iso asibitin itada Fi Banda Falaq da duk ta firgice sbd Bata taba ganin ciki da babu aure ba a zahiri duk Kuwa zamanta a turai da tashin ta acan. Zaman jiran tsammani da damuwa sukeyi a gurin Fi nata kaida kawo tana Jin tausayin Nicky din na neman narka zuciyarta idanuwanta sai cikowa da hawaye sukeyi tana hadiyewa. Ruwa Sayd yaje ya kawo mata ya kama hannunta ya zaunar da ita tareda miqa mata ruwan bayan ya bude mata cikeda kulawa da sanyin kalami yace "Ki kwantar da hankalinki pls, Babu abinda zai sameta zata tashi lafy kalau harma da babyn" Zuba Masa idanuwanta tai tana Dan sake Jin kaman zatai Masa kuka ya lumshe Mata fararen idanuwansa yana gyada mata Kai alaman komai zai daidaita. Ajiyan xuciya ta sauke tana Kai ruwan bakinta Tasha kadan ahankali tana miqa masa ya karba yana rufewa ya ajiye gefensa yana ciro handkerchief dinsa dayake fidda qamshinsa me sanyi da tsada ya Bata ta karba tana goge bakinta a hankali ta miqa masa ya karba yana maidawa aljihunsa yana sake kwantar mata da hankali sbd sanin abu kadan yake daga mata hankali. Jikin Nicky din sosai ya rikice yana zama serious sbd ta jima bp dinta yahau sosai sbd tsananin qunci da damuwa da rashin kulawa Dan haka kwata kwata likitoci basu ga yanda suke so a tattare da ita ba Dan haka sukaita nuna rashin Jin dadin yanda aka kasa kulawa da ita sbd cikin aka bari damuwa da quncin sukai mata yawa. Shiru AZIZ yayi damuwansa na tsananta sbd yanda yayi watsi da ita bai taba nema ko Jin lafiyanta ba ko Bata ko kallan rahama ne ko Dan sbd Dan uwanta da Kuma soyayyar datake Masa wadda ta sakata baro Dan uwanta da gatanta ta biyosu. Hankalinsa rabuwa biyu yayi cikeda damuwa da dacin zuciya sbd nasa cikin na can cikin hadari hakama Nicky da Bata da kowa bayansu tana cikin hadari da nata babyn Wanda kafin komai ya biyo baya suna buqatan Bata kulawa da kokarin ganin ta tashi itama da nata babyn. Sayd ne yayi duk wasu formalities daya kamata ayi na tafiyansu da Nicky din zuwa Lagos sbd hadewa a can gabaki daya Dan nema mata lafiya idanma waje ya kamata a fita da ita AZIZ din ya shirya Hakan sbd zai tsaya ya nema mata lafya da Jin damuwanta Dan debe mata kadaicin dake cin rayuwanta da Bata tarbiyan a Bata samu ba tin farko daman Hakan ya kamata yayi tin farkon zuwanta cikin iyalinsa bawai watsar da itaba da yanzu zuciyarta Bata lalace irin hakanba. Cikin tattali da kulawan gaske ga mara lafiya jirginsu gabaki daya LIMBAS yabar Abuja zuwa Lagos. A daidai wannan lokacin suma su modibbo dasu kawu motarsu ta sauka a Lagos Allah yayi sun taho ganin gida da hutu zuciyoyinsu fal farin ciki da tsananin murnan wannan arzikin daya tabbata dai anyi ana tareda su. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 72 Muhammad ne yaje park daukansu da lafiyayyar motarsa datake daukan idanuwansu suna ganinsa da farko basu ganesa ba sbd sauyawansa gabaki daya kwata kwata, Ganin basu ganesa ba ya sakasa fitowa motar ya qaraso har gabansu cikeda farin cikin ganinsu da kulawa yace "Modibbo barkanku da sauka" Da sauri dukkaninsu suka sake Kafesa da idanuwa bakinsu na wata irin washewa da tsananin farin ciki da mamaki kawu isiya yace "Garba,Garba Kaine kika koma haka kaman baturiya, Garba ina Fatma itama ta sauya haka kenan??" Murmushin nutsuwa garban ya sauke yana bude bayan mota ya saka kayansu yana cewa "Kawu Fatmanku ai ta koma macen birni" Wani sabon dadine yasake kashesu shi dai kawu jibo kallan garban kawai yakeyi yakasa dauke idanuwansa akansa yana Jin tsananin dadin 'dansa ne ya koma hakan,take yaji shi birni to tagama yi Masa komai ko ahakan sbd 'dansa ya zama me nasarar datafi ta kowa yaxo birni ya zaman Masa abin alfahari ba kaman sauran da suke lalacewaba idan sunxo su koma su zamarwa mutane abin kunya. Motar suka shiga take wani sanyi da kamshi ya fara ratsasu suka fara Jin kaman dadi tin anan zai fara kashesu Dan haka suka hau tambayansa Shima yana tambayan mutanen gida da innarsa wadda yake jimawa baiyi waya da itaba sbd yanayin kauyen nasu. Fira sukeyi sosai suna kokarin tambayansa adadin kudin da Zaadens sukai a yanzu sbd su San abinda zaa basu tin yanzu. Murmushi kawai yayi yana Dan juyowa ya kllesu yanda suka zuba Masa idanuwa dukkaninsu suna jiran amsarsa yace "Modibbo babu ta yanda kowa zai San yawa ko adadin arzikin da suke dashi amma dai muna cikin arzikin sosai Kuma ku sani bawai maganar kudin da zaa baku bane ziyara kuka xo Kuma zaku samu lada me yawan datafi abinda kuke tinanin samu Dan haka Dan Allah modibbo kada kuyi maganar a Baku kudi ni kaina zan Baku ko nawa kukeso." Shiru sukai dukkaninsu suna nazarin zancensa sbd shi kawu jibo a iya ganin da yayiwa garban nasa ma shi ko baa basa komaiba zai koma a Hakan sbd yasan dai 'dansa Shima yayi arzikin kansa. Suna isa anguwan tin kafin su isa gidan su kawu ke kallan gidajen da suke sakasu rudani da lissafi sbd basu saba zuwa birni kaman modibbo ba dayake yawan zuwa Abuja. Gate securities suka bude Masa yashigo yayi parking yana fitowa ya bude musu suka fito ya dauko jakar kayansu da tsaraban da sukayo ta kauye yayi ciki dasu suna biye dashi. Akwai lafiyayyan Palo da Daki ta bayan nasa dakin Dan haka acan ya kaisu sbd bama kowa a gida duka suna asibiti duk da kowa yasan da zuwansu din shiyasa akace shi yaje ya daukosu. Fatma daman kafin isowansu ta saka me aiki ta sake gyare dakin Dan haka suna shiga Nan ma kamshi da sanyin AC take yafara sanyayasu suka ringa Jin kasala suka zauna yana sake musu sannu da hanya. Fita yayi masu aiki suka shigo da ruwa da drinks harma da abinci lafiyayyu aka fara jere musu suna gaidasu tareda musu barka da zuwa. Muhammad dinne ya dawo yakai musu kayansu har bedroom ya Kuma kirasu ya nuna musu yanda zasuyi amfani da komai harma da toilet kafin ya nuna musu gabas ya fice Dan basu daman hutawa suci abinci suyi salloli. Yana fita toilet suka fara shiga daya bayan daya sukai abubuwan da zasuyi suka zo sukai sallolin dake kansu suna gamawa suka fara bude abincin suna ganin yanda aka salwantar da rayukan kaji masu girma da tsoka kaman ba kaji ba take suka fara cin abincin duk da suna ganin plates din da aka kawo na cin abincin sun musu qananu sosai Dan haka kusan so uku uku suna ci kafin suka koshi suka cinye kajin tas suka cinye abincin Shima tas suka Sha ruwan sanyi da lemu masu sanyi take baccin gajiya ya daukesu ba jimawa ga AC dayake sake kashe musu jiki da kasala. Muhammad asibiti yakoma ya sanar dasu isowan su modibbon suna gida suna hutawa. Fatma ce ta koma gida sbd su modibbon da Kuma hada abincin da zaa kawo asibitin da Kanta. Doctors sun samu dakatar da jinin dayakewa Jannah din zuba bayan tasha tsananin azaba tayi laushi sosai daqyar aka samu tsayar mata da babynta Wanda dukkanin zaadens babu Wanda hankalinsa baiyi mummunan tashi ba akan rasa babyn Wanda rashinsa zai tana Jannah hakama suma kasancewan babyn Jannah ne yasa suke tsananin kaunarsa a yanzu bama sa duba waye ubansa su a gani da tinaninsu babyn zaadens ne. Samun nasarar tsayar da babyn yasaka zuciyoyinsu samun sukuni da nutsuwa suka samu kwanciyan hankali da farin ciki. Dakin hutawa aka Maida Jannah din can sama wani private daki Wanda dukkaninsu suke zaune a sofas suna sake samun nutsuwa ita Kuma har lokacin bacci takeyi. Saida aka tabbatarda komai yakoma daidai tukuna Dad da Ammar suka wuce gida Maheer m ya fice zuwa wani gurin aiki Mai mahimmancin da aka riga aka samu delay sbd tashin hankalin Jannah din. Saleem da ummah aka bari Shima bai jima sosai ba ya tafi gida ya dawo. Fatma data fara isowa gidan driver me ya kawota Dan haka kai tsaye gurin su modibbo ta nufa tana isa ta buga kofar Shiru Shiru sai tabude Kai tsaye taga bacci sukeyi ta fice tabarsu su huta tukuna sbd sun debo gajiyan gaske ta sani tinda tafiyan Mota ce. Sama ta nufa dakinta ta fara yin wanka ta cire Dan warin asibitin data debo tai sallan magrib da akai ta sauko sanye da riga da skirt na atampa masu kyau da suka zauna jikin daidai Dan anyi musu dinkuna masu yawa da haryanzu basu ma saka wasu ba, Kitchen ta nufa ta fara duba abincin da akeyi baa qarasa ba Nan ta saka hannu ta qara da dafa farfesun kifi da potato porridge. Ganin kowa ya dawo gida sai ta saka aka jera komai a dining bayan tayiwa Ummah nata lafiyayyan basket din sai Kuma nasu modibbo daban da suma a daki zaa kaimusu. Fitowa kitchen din tayi bayan ta wanke hannuwanta ta gogesu da towel ta nufi sama tayi sallah ta sauko tana nufar gurinsu modibbo. Da sallama ta shiga sbd Jin magana Ashe basu kadai bane Maheer da Muhammad da Ammar harma da Dad duka suna dakin Dan haka cikin farin cikin ganinsu kyakkyawan fuskanta dauke da murmushi me Kyau ta fara gaidasu tana zaunawa gefen modibbo daya kasa rufe baki yana kallanta. Kawu isiya Kuwa baisan lokacinda ya fasa kuka ba yana cewa "Yanzu Fatma Dina ce wannan? Fatma kece kika zama sarauniyar mata haka? Fatma anya zan iya bawa shehu aurenki yana can yana jiran dawowanki" Dariya Ammar yayi Mai qaramin sauti yana cewa "Kaji Kuma wai wani shehu yake magana yanzu ana Zaune kalau" Dad ma murmushi yayi yana cewa "Fatma ai karatun zata fara yanzu kuma ai ba maganar aure tukuna saita gama ko nisa" Muhammad da zancen ya basa dariya dariyar yakeyi sosai sbd yasan tin dama can Fatman bata son shehu. Maheer ma maganar Dad ya maimaita da cewa "Ai gwara ta gama karatun kwata kwata tukuna ma ayi maganar auren dan anayin auren zata iya watsar da karatun bare kuma idan shehun ne ai ba maganar qarasa karatu" ya qarasa zancen yana kallanta ta sake marairaice fuska tana kasa cewa komai sbd tanada Jin nauyi da sosai a gaban manyanta. Cigaba da santin ganin yayansu kaman turawa su kawu sukai suna yiwa Allah godiya tareda zaadens din da suka riqesu da amanar gaske. Modibbo ma sake yiwa Dad godiya yayi sosai akan Hakan kafin suka shiga firar duniya inda su Dad is sake tabbatarda maganar Saleem su Jannah da Fatma dai basu tafi kauye ba yawon shakatawa suka tafi da AZIZ LIMBA Wanda ya cucesu wlh da hakan. Sai guraren 8 da rabi suka fito dukkaninsu Dan sake zuwa asibiti. Hadda su modibbo aka fito a motar Muhammad ya daukesu da Fatma sbd su sake samun damar sakewa da yayansu. Dad da Maheer da saleem da Ammar ma mota daya suka shiga zuwa asibitin. Suna isa Jannah din ta farka amma Bata iya magna da kowa idanuwan nata ne kawai a bude tana binsu da Kallo ta qare musu Kallo tsaf babu Wanda tayi tinanin tana bude Ido tafara cin karo dashi. Wasu hawaye masu dumi dumi ne suka gangaro mata ta lumshe idanuwanta tana amsa gaisuwa da sannun da kowa ke mata da Kai cikin sanyi. Har dare sosai suna asibitin Saleem nata Kiran AZIZ baya samu hakama sayd wayansa Bata shiga Dan haka dole haka suka tafi dukda kusan kowa yasan rashin zuwan waye yake sake taba zuciyar Jannah din amma basuda yanda zasuyi sai fatar yazo din da kansa sbd ta Dan sake ta samu lafiyarta. Fatma aka bari tareda ita suka koma gabaki dayansu harda Ummah wadda tana isa wanka tayi tai Shirin bacci ta kwanta kawai sbd already taci abinci. ******Sai karfe goma Sha biyun dare LIMBAS suka samu nutsuwarsu ta fara dawowa jikinsu sbd koda suka sauka Lagos jikin Nicky ya rikice sosai Wanda ya sakata har wani fixga takeyi take hankalin kowa ya sake tashi Dan haka kai tsaye daga airport ambulance ce ma ta dauketa zuwa asibiti gabaki dayansu can suka fara sauka suka fara addua da fatan samun lafiyanta sbd babu Wanda tausayinta bai gama sanyaya jikinsa ba a familyn. Anyi nasarar itama tsayar mata da nata babyn daqyar sedai ita sbd wuyan datasha Bata farfado ba har lokacin. Sai a lokacin duka familyn suka tafi gida, Suna isa gida kowa wankan gajiya yayi sunyi sallolinsu already Dan haka abincin ma sama sama kowa yaci ya nufi daki ya kwanta sai baccin gajiya. Wanka yayi ya shirya ya fito cikin brown sweatsets sbd Dan sanyin da akeyi ya fito sai a lokacin jammy ta kawo Masa milk tea me zafi sosai yasha ahankali tareda sponge cake. Bai nema wayarsa ba bare ya kunna duk da dare yai babu me kira a lokacin amman bayason damuwa ko kadan Dan haka Sayd ne ya kira saleem Wanda ya turo Masa komai na inda taken Dan haka da kansa ya dauki key shi kadai yaja mota ya fice lokacin kowama yafara nisa a baccin gajiya. Kai tsaye asibitin ya nufa yana isa Kai tsaye dakin datake din ya wuce yana sanye da hular Burberry data rufe har kunnuwansa kaman wani sabon matashin saurayi. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 73 Yana isowa dakin a natse ya miqa hannunsa zaiyi knocking kaman Fatma ta san ya iso ta bude dakin a natse sbd Saleem daya Kirata ya sanar da ita AZIZ LIMBA na isowa asibitin kowane lokaci. Cikeda girmamawa Fatma ta gaidasa tana janyewa daga kofar zuwa gefe. Amsawa yayi a taqaice yana shigowa qamshinsa me sanyi da ratsa zuciya na gauraye dakin da sanyin AC ya gama cikewa da kame koina. Ficewa fatma tayi daga dakin tana zaunawa a doguwan kujeran dake kofar dakin tana kalle kalle a wayarta Samsung da aka sauya mata tini. A natse ya tako ahankali cikin yanayi na samun nutsuwansa daya rasa tsawon lokaci tana dawowa Masa a Sannu tana shigarsa ya zuba mata idanuwansa masu haske yana sauke wata sanyayyan ajiyan xuciya data sauka cikin kunnuwanta cikin baccinta taji kamshin datake tsananin kewa yana shiga hancinta a natse da sanyi, Motsawa tayi ahankali batareda ta farka ba amma still shigarta kamshin yakeyi Dan haka ta bude idanuwanta ahankali sanyaye. Akansa idanuwanta suka sauka yana tsaye akanta ya zubawa cikinta daya fito idanuwansa yana Jin wani irin feelings masu karfi na sake shigarsa akan cikin dayake nasa ne,'dansa ko yarsa ne a ciki da zasu fito duniya suyi bearing sunansa,jininsa gudan tsatsonsa. Kafesa da idanuwanta da sukai laushi sosai tai suna Dan cikowa da hawayen tsananin kewansa da damuwan halinda ya sakata, Maido da kallansa kan fuskanta yayi sbd Jin idanuwanta akansa ya Kafeta da nasa idanuwan yana mata kallan tsaf na mintina kafin ya janye idanuwansa yana zaunawa a sofa a hankali cikin nutsuwa ya kalleta yace "Yaya jikin? Kasa amsawa tayi sbd babu shauqi ko daya a cikin sautin muryansa Dan haka ta zuba Masa ido hawayenta na gangarowa ahankali. Sake maimaita tambayarsa yayi cikin nutsuwa wadda ta sakata fasa kuka me sauti tana miqewa zaune ahankali tareda ziro kafafunta kasa zata miqe ya tashi tsaye yana riqeta da sauri idanuwansa da suka fara sauyawa sbd kukanta dayake shigarsa suna sauka akanta yace "Kinsan me kike yi Kuwa? Kukan ta sake fasawa tana fadawa jikinsa tareda qanqamesa tana cewa "Kayi hakuri nidai bazan sake ba Dan Allah ka dena fushin haka wlh bazan iya dauka ba xuciyana ciwo takeyi I can't take it anymore please" Yanda cikinta ya tokalesa ya sakasa kasa cewa komai sbd a Karan farko yaji tudun babynsa a jikinsa Wanda ya kashe duka jikinsa da zuciyarsa datake tsananin kaunarsu Dan haka Shiru yayi batareda yace komaiba yana Jin dumi da tudun cikinta na shigarsa cikeda wata irin kauna mara sirki. Sake shigewa jikinsa takeyi tana kuka batareda yace komaiba har sai dayaga kukan yayi yawa zai iya sata ciwon Kai ya daga hannuwansa ahankali yana rungumeta cikin nutsuwa ya bude Baki yana cewa "Ya isa kafin kukan ya saki wani ciwon" Kamata yayi suna zaunawa ya zaunar da ita kan kafafunsa yana sake kallan cikinta yana mamakinsa ya dago ya kalleta Kanta a qasa ya zuba mata ido yanajin tausayinta duk da yana fushi da ita babu ranar da tausayinta baya cikesa da damunsa sbd Allah ya sani yana mata wani irin so ne Dan baisan Yaya zaiyi dashi ba Dan Kuwa yayi Masa yawan da shine yake fushin amman shine a cikin azabar sbd quncin dayake cikeda kirjinsa na rashinta da rashin jinta. Lafewa tayi a jininsa sai a lokacin cikin muryan datake cikeda tsananin kauna da shauqinsu yace "Yaya jikin naki? Yaya baby limba? Ya kikeji yanzu? Akwai inda kike Jin sauran damuwa ne? Dagowa tayi ahankali cikin sanyi ta kallesa sai Kuma taji tana Jin haushinsa akan fushin da yai da ita Dan haka ta miqe daga jikinsa ahankali tana komawa bakin gadonta ta zauna tana Dan hade fuskanta cikin Jin bacin Rai da gaske. Karantar yanayinta yayi ya zuba mata ido take ya saki wani malalacin murmushi yana miqewa ya nufi inda take din cikin nutsuwa sedai ko isa beyiba ta miqe tana barin gurin zata nufi toilet ta shige ya riqota yana rungumeta ta baya yana Dora hannunsa akan cikinta ya shafa ahankali yana sauke ajiyan xuciya me sanyi ya bude Baki yace "Fushin na menene Kuma? I tot mun gama fushi fushin Nan ko? Zare hannunsa tayi daga kan cikinta tana kokarin sake tafiyarta ya sake riqota yana cewa "Ok I'm sorry too" Jin tayi ranta ya sake baci ta fasa Masa kuka tana cewa ya tafi basa sonsa itada baby limba din Kuma babynta baby Zad ne. Wata murmushin mamaki ya sake yana cewa "Meye baby Zad Kuma? Da sauri ta kallesa tana turesa cikin fushi zatai magana yakai lips dinsa ya bawa nata lips din kiss ahankali me sanyi Wanda ya sakata Bata fuska tana turesa tace "Banaso ka tafiyanka ma kawai" Ganin da gaske takeyi sai kawai yafara rarrashinta yana kwantar mata da hankali ta gama kukan da fadar bacin ranta da fushinta ta lafe a jikinsa suka shirya abinsu. Abincin da akai akai taci taqi ci shine ya Bata da kansa taci sosai Tasha ruwa ya zauna hannunsa na cikin nata sarqe da juna a cikin rifarta yana magana a ita cikin kulawa da sanyi harta fara Jin bacci. Se datai bacci yabar asibitin ya tafi gida. Washe gari ko data tashi gabaki daya su Dad sunyi mamakin ganin samun sauyinta sbd ta tashi da karfin jikinta da yar sakewa wadda ta saka farin cikinsu dawowa, Ammar yana shigowa dakin yasan AZIZ LIMBA ya taho sbd kamshinsa da hancinsa ya shakar Masa Dan haka take ya fahimci dalilin warwarewan Jannah din baice komaiba ya kama kansa sbd ba huruminsa bane. Suma acan LIMBAS washe garin Nicky ta farfado sedai kwata kwata babu kuzari ko wata lafiya me karfi a tattare da ita Dan haka fiddausi ce me kulawa da ita sosai cikin kulawa da tattali sbd kowa yanzu kokarin gyara kuskuren da sukai na shareta ta zama kamar Bata cikinsu yakeyi. Batada kuzari ko lafiyan doguwan magana dan haka da ido take bin kowannensu da Kallo tana Jin inama ace tanada familyn da zata samu kulawa sosai a gurinsu irin Hakan da yanzu Bata samu Kanta a wannan rayuwan datake ciki ba. Ciki dai gashinan ya bayyana a idon kowa ansan da tana dauke dashi amma babu Wanda yace mata komai akansa tukuna. Tin daga AZIZ har Mama da kowa a familyn kulawa yake nuna mata da kauna batareda fara tinanin maganar cikin ba tukuna, AZIZ bai fadawa Dr Nico halinda ake cikiba tukuna sbd yanason Nicky din tafara dawowa daidanta tukuna, Kulawan da suke Bata da janta a jiki ya saka lafiyarta take samuwa sosai Dan daman kadaici da rashin kowa ne yake sake lalata lafiyan tata. Kullum yana zuwa gurin Jannah asibiti itama yana dubata kowane dare acan yake kaiwa Asuba kafin ya fice batareda ya taba haduwa da kowane zaadens ba Saleem kawai yasan yana zuwan Kuma yana gari da familynsa gabaki daya Shima. An sallami Jannah Takoma gida Dan haka tinda Takoma Bata sake ganinsa ba hankalinsa ya koma ka matsalar Nicky data warware sosai itama. Ta bangarensu Mama dasu Fi da falaq yanda suke kulawa da ita da nuna son babyn cikinta ya sakata Jin tafara son cikin nata itama musamman idan yana motsawa Jin takeyi kaunar abinta yana ratsata sbd shine kadai familyn datake dashi idan yazo duniya sai yayanta Wanda ta yanke shawarar rashin komawa rayuwansa sbd ta basa damar zaunawa da macen dayake so ya aura tinda tana komawa zata iya sake zama sanadin rabuwarsa da ita. Babynta shine ahalin datake dashi na jini Dan haka zata so abinta tinda Allah ya riga y kaddara mata Hakan Kuma ta runguma kaddarar tinda dai ta fahimci kowa daya zubar da tashin hankali ya rungumi zaman lafiya gashinan duka sun samu nutsuwa Dan haka itama sbd bawa babynta rayuwa nutsuwa da kwanciyan hankali ta saki komai akansa ta yadda ta shiryu. ********Kwanansu kusan Biyar basu hadu ba sai yau din da aka sallami Nicky itama ta warware tas ankoma gida da ita Kuma har cikin ransa sai yanzu yakejin yana kulawa da amanar da Dr ya basa sbd gashinan ta sake a cikin mutane tana sauyawa ahankali ahankali tana zama macen daya kamata ta zama Dan haka yanzu zaman Jin inda cikin jikinta ya samu ya rage yayi da ita Wanda ya bari ne yau ta huta daga dawowa asibiti zuwa gobe. Karfe 8 na dare motarsa ta isa Zads Kai tsaye babu shakkar kowa Kai tsaye securities na ganin Lamborghini dinsa suka San Shine suka taso dukkaninsu suna Masa barka da zuwa tareda bude Masa gate din gabaki daya ya shige yana parking. Saleem ne da Muhammad da suka dawo gidan daidai lokacin suma suka qaraso gurinsa Muhammad na bude Masa mota ya fito yana gaisawa da saleem kwarjinsa na sake cike idanuwansu sbd wani sirrin Kyau daya qara fuskansa fresh kaman koyaushe hutu ne bayyane tako ina. Kai tsaye Palon gidan Saleem ya nufa dashi suna shiga Dad dasu Maheer dake zaune Palo da qamshinsa suka fara cin karo Yana shiga hancinsu da sauri Dad ya dago cikin ransa yana fatar LIMBA dinne da gaske sbd Jannah ta samu ganinsa ko zata samu farin cikinta data rasa amma a fili Dan kame fuska yayi yana satar kallan gefen Ummah da tsananin farin cikin ganin AZIZ din daya sako Kai ya cikata tana miqewa da sauri ta isa gurinsa ya rungumeta cikin jikinsa yana samun nutsuwan ganinta cikin farin ciki. Cikin farin ciki ta tambayesa hanya da Kuma su Mama Kafin ya amsa sakinsa tayi Jin palon tsit kaman ba kowa ta juyo, Tana kallan Dad ba shiri ya washe Baki baisan ma ya furta "Wow Masha Allah barka da zuwa" Murmushi tayi tana kallan AZIZ din wanda yanda Dad din ya washe Baki gabaki daya ba shiri ya sakasa murmushi me nutsuwa yana Dan boye dariyansa ya gaida Dad din Wanda ya amsa dole yana washe Baki sbd ummah dayake neman shiri da ita. Maheer ma ganin Umman ta kallesa da yanda Dad ma ya washe Shima dole ya Dan sake din suka gaisa yana zaunawa Saleem na yar dariyar mamakinsu su dukan. Ammar ne kadai ya miqe tsaye da zuciya daya ya miqa AZIZ din hannu yana Masa barka da zuwa Shima a natse ya miqa masa suka gaisa yana cewa "thank you" Fatma ce ta fito a sake cikin girmamawa ta gaidasa tana Masa barka da zuwa taje da Kanta ta kawo Masa ruwan sanyi da coffee din data San yana Sha. Dad ne ya fara silalewa yabar palon kafin Maheer ma ya zame aka bar Ummah da Ammar sai Saleem da muhammd suka sake abinsu sukai fira sosai. Jannah dince ta sauko tana shigowa palon sanye da doguwan riga mara nauyi da hula akanta qamshinta me sanyi yana shiga hancinsa direct Dan haka ya dago fararen idanuwansa ya Kafeta dasu tin Bata qaraso ba tareda mantawa ba shi kadai bane a palon. Tana isowa ko zama batai ba Ummah tabar musu gurin sbd ganin yanda AZIZ din yake kallanta. Ammar ma da Muhammad sallama sukai Masa suka bar palon. Hannu ya miqa mata ta kallesa tana murmushi ta kama zata zauna gefensa ya miqe yana cewa "Tafiya zamuyi" Da sauri ta kallesa tana fasa zaunawa kafin ta Kalli Saleem Wanda baice komaiba ta dawo da kallanta kan AZIZ din zatai magana ya Dora hannunsa kan bakinta yana cewa "Shihhhhhhh zamuga Dr ne" Ajiyan xuciya ta sauke tana Jin hankalinta na dawowa daidai daga tashin da yai. Hannunta ya kama suka fice bayan Fatma ta kawo mata mayafi qarami ta yafa suna fita. Akan idon Maheer motar AZIZ din tafice da Jannah yana Kallo baida abin cewa zuciyarsa na nauyi da tinani kala kala. Kai tsaye gida suka nufa suna isa ta kallesa da mamaki zatai magana yace "Welcome home Mrs LIMBA" Magana zatai idanuwanta suka sauka akan Doctors biyu da suka fito daga motar datake harabar gida suna yin ciki dan haka ta sauke ajiyan xuciya sbd ta dauka ya daukota kenan. Suna shigowa palon farko na gidan daidai Nicky na fitowa da nata cikin Wanda yafi na Jannah din girma da wani irin shock Jannah ta zubawa cikin Ido Kanta na Sarawa kirjinta na nauyin da numfashinta yafara toshewa ta Kalli Falaq da Mama da suka fito da Nicky din cikeda kulawan data saka take shedan ya saka mata mummunan tinanin daya saka kafafunta kasa daukanta tana kokarin zubewa qasa Nicky data ga halinda take neman shiga da sauri cikin karfin murya tace "Ba na AZIZ bane na Garba ne...... Da Mama da Falaq da fiddausi da Sayd dashi kansa AZIZ din cikin mummunan firgicin da basu taba shigaba suka juyowa da karfi suna kallanta a rikice Jin sunan Garba. Jannah Kuwa qarasa kaiwa qasa tayi cikin sabon tashin hankalin daya juye mata Jin sunan Garba. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 74 Mama data rikice Kanta na juyewa batasan lokacinda tace "Wane garban Kuma? Garba na zaadens kokuwa Gabriel kike nufi Ayshatu?? AZIZ da kansa yayi wani irin nauyi har zuwa kirjinsa Jin yayi tashin hankali biyu na rufesa na Jin wai cikin Garba ne a jikin Nicky da Kuma Jannah datai tinanin cikinsa ne take neman illata Masa Kanta, Amma duka kafin wannan Shima kallan Nicky din yayi idanuwansa na yin ja yana dawowa da hankalinsa da Tinaninsa daidai ya bude baki yace "Waye Garba Kuma? A ina yake? A Nigeria ko Greece?" Shiru tayi kowama Shirun yayi suna sake dauke wutar jikinsu sbd tsananin rikicewa da tashin hankali suna jiran amsarta. Zufa ne yake gangarowa Nicky din yana jiqata Bata San Yaya ake Jin kunya ba sai yau datake Jin wata irin kunya me tsananin gaske tana rufeta sbd ambatar Garba da zatai a matsayin uban danta Kuma tasan itace ta Kai Kanta Kuma ta jawa Kanta komai, Tayaya zata bude Baki tace itace ta fara jansa a lamarin Wanda ta tabbatarda kaman itace tai Masa dole duk da basa hayyacinsu amma babu abinda suka manta. From fiddausi ce jiki a matiqar sanyaye zuciya cikeda firgici har lokacin ta qaraso gurin Jannah datake sake Jin rikicewan tinani ta kamata suka nufi kujera ta zaunar da ita a natse Falaq ma gurin Jannah din ta qaraso ta zauna gabanta na tsananta faduwa itama da abinda suke kokarin ji me rikitarwa wai garba ne yayiwa Nicky din ciki. Mama Nicky din ta kama suka qarasa suma suka zauna sbd kowa kafafunsa kokarin kasa riqesa sukeyi Dan haka kowama zaunawa yayi Banda sayd dayake kokarin tina ko yasan wani garban bana zaadens ba. Shiru AZIZ yayi yana sake juya sunan Garba din a kansa yana kokarin tina Wanda ya sani me sunan bayan Muhammad na zaadens amma babu Dan haka ya sake Dora idanuwansa akanta tayi Shiru idanuwanta a qasa sunyi jajir hawaye cike dasu amma sun kasa saukowa sbd damuwa da quncin datake Jin ya cike kirjinta. Cikin nutsuwa a kame yace "Aysha,da naso barin ki huta daga zaman asibitin da kikayo kafin miyi wannan maganar ta waye me cikin jikinki amma Hakan bazata iya samuwa ba yanzu ina son sanin gaskiyan waye ne me shi? Maana waye babansa sbd ina buqatan ganinsa Kai tsaye batareda batawa Kai lokaciba." Shiru ta sake yi Saida Mama dake zufa ta tabata tana cewa "Kaddarar samunsa ta riga tafaru a yanzu mafita ake nema ta yanda zaa fuskanci lamarin Dan haka kiyi magana, Kin ambaci sunan Garba ne ko Gabriel bamu fahimta ba ki bude Baki kiyi bayani dallah dallah asan matakin dauka akansa idan ma wani abin ya Miki" Ahankali hawayenta suka gangaro ta sauke numfashi me dumi da ciwo ta dago tana kasa kallan kowa ta bude Baki cikin sanyi da tsananin Dana sani sosai a muryanta tace "Garban Zaadens ne Daddyn cikin......" Wani salati me karfi Mama ta sake tana kallan bakin Nicky din tinaninta na kasa daukan zancen. Fiddausi Kuwa cikin sanyi da mutuwan jiki taja Falaq suka bar gurin sbd zancen yayi nauyi da mamakin da kan Falaq ma ganin take bazai dauka. Sayd guri ya nema ya zauna a natse sbd dai garban Zaadens din take nufi kenan ba wani garban ba. Jannah Kafe Nicky tayi da idanuwanta da sukai jajir tana kokarin karantar idan ba sharri zataiwa garban ba sbd Kanta da zuciyarta bazasu taba dauka wai Muhammad dinsu ne zai zama uban cikin Nicky wanda kwata kwata ma basu San juna ba a ganinta bare Kuma tayaya ma wani abin me kama da wannan zai shiga tsakaninsu, A ina? Ta Yaya? AZIZ ma kasa kwantar da zancen yayi cikin kansa ya sake Kallanta ganin tana kuka cikin tausayi da kokarin dawo mata da hankalinta jikinta ya ambaci sunanta tareda nuna mata kusa dashi yace ta dawo Nan ta zauna. Miqewa tayi jiki a sanyaye idanuwanta jajir ta dawo gefen nasa ta zauna ya juyo ya fuskanceta da Kyau yana sake daidaita nutsuwarsa akanta ya bude Baki yace "Aysha kikace Garba ne?? Gyada kai tayi hawaye masu dumi na gangaro mata. "Garban Zaadens??? Sake gyada Masa Kai tayi tana kallansa da idanuwanta masu ja da hawaye. Handkerchief dinsa ya ciro me tsananin kamshinsa ya miqa mata cikin kulawa kafin ya sauke numfashi me zafi yana kokarin controlling tsananin fushinsa da bacin ran dake tafaso Masa sbd kada ya firgita Nicky din da babyn cikinta ya Dan dauke idanuwansa daga Kanta yana sake danne kansa kafin ya sake Kallanta yana bude Baki yace "Raping naki yayi k..... Cikin tsananin quncin dake tafasa a kirjinta Jannah dake kallan yanda yakewa Nicky din ta katsesa da cewa "AZIZZ" Bai juyoba yayi Shiru yana qara hadiye nasa bacin ran shima Nicky data bude Baki zatai magana Jannah ta miqe tana kallanta tace "Karki batawa Garba suna pls Nicky ki fada gaskiyan waye me cikin nan sbd garba bazai taba aikata wannan abin da kike kokarin maqala Masa ba" Dawo da kallanta kan AZIZ din tayi Wanda yake kallanta da mamaki tace "Tayaya zaka kira Kalman raping ga Garba?? Nicky cikin wani irin kuka Mai tsima xuciya tace "Wallahi tallahi na Garba ne, Cikinsa ne na rantse da Allah Shima aka tambayesa zai fada" AZIZ da maganar take sake caza kwakwalwansa kallan Mama yayi yace "Mama a shiga da ita dakinta ta huta gobe zanga garban dama duk Wanda ya tsaya Masa" Yana fadar Hakan ko juyowa baiyiba ya kama hannun Jannah wadda ta fizge da karfi tana kallansa masifa na cinta zuciyarsa na mata radadi. Wucewa tayi tabar gurin kirjinta na sake daukan zafi Kai tsaye Palonsa ta nufa tana isa ta tsaya kirjinta kaman zai tsaga da tsananin bacin ran kalamansa da abinda yayi din tana Jin shigowansa ya juyo a fusace zata fara magana ya rungumeta jikinsa gabaki dayanta yana neman nutsuwa da kwantar da nasa bacin ran dayake tafasa a kirjinsa Dan ita kadai ce zata basa wannan sassaucin. Turesa ta fara yi da karfi tana dukan kirjinsa tana hawaye cikin fushi tana cewa "I hate you for real AZIZ LIMBA,I hate you...... Sake qanqameta yayi jikinsa kalamanta na ratsashi suna tsananta radadin dayake zuciyarsa ya rufe idanuwansa yana sake rungumeta tsamtsam a kirjinsa yana nemo kansa dayake neman gushewa. Kuka ta fasa Masa tana ci gaba da turesa tana jin gidansu kawai take son komawa gurin familynta taci gaba da turesa tana kuka tana cewa "I hate you AZIZ LIMBA" Cika kunnuwansa maganganun nata sukai suna yanka xuciyansa Dan haka ya saketa a hankali take ta nufi kofa da gudu zata fice tabar gida gabaki daya sai Kuma ya kasa barin Hakan Dan haka ya sake riqeta yana rungumeta ta baya a jikin kofar daya kasa barinta budewa ya saka kansa wuyanta yana rufe idanuwansa yana sake Jin kukanta na ratsasa. Karewa karfinta ya fara yi sbd yanda take turesa da kukan duk sun fara cinye karfinta da kuzarinta ta fara sanyi tana cewa "Ya barta tafiyarta zatayi ita ta dena sonsa gaba daya" Juyo da ita yayi yana zubawa fuskanta data lalace da hawaye sosai har lokacin kuka takeyi na wani irin kishin dayake neman kasheta da Kuma kalamansa akan garba. Lura da Hakan tareda karantar Hakan sosai ne ya sakasa sauke numfashi me dumi yana gano fushinta cikin wani irin sanyi ya ambaci sunanta zaiyi magana ta sake kokarin turesa Wanda Hakan ya sakasa dafeta jikin kofar yana Kai fuskansa Kai tsaye ya hade bakinsa da nata yana hanata fadan maganganun datake fada Masa masu soya zuciyarsa. Turesa take kokarin yi daga bakinta amma yanda ya mata kyakkyawan riqo da jikinsa a jikin kofar ya saka ta kasa kwacewa sai hawaye masu dumi dake gangaro mata tana sake Jin zuciyarta Bata dena zafi ba. Kissing dinta yakeyi sbd samar musu sassaucin zuciyoyinsu dake wani halin ya dauketa cak yana barin kofar da ita ya isa bedroom dinsa da ita yana wucewa bathroom Kai tsaye yana shiga bai tsaya koinaba sai a cikin bathtub dayake cike da ruwan sanyi masu qamshin Sweetest desire bathperf. Wata ajiyan xuciya me karfi ta sake sbd yanda sanyin ruwan ya ratsata har cikin Kanta ta bude idanuwanta da suka fara kumbura ta kallesa tana son sake dukansa amma sanyin na ratsata yana kashe jikinta Dan haka zuba Masa idanuwa tayi hawaye na gudu akan fuskar. Kamo fuskan yayi Shima sanyin na shigarsa ahankali yana ratsasa yana Jin yana samun nutsuwa ya janyota jikinsa ya dorata a sama yana daga qasa suna cikin ruwan ya bude Baki cikin sanyi da rashin iya hayaniya yace "Bazan taba iya hating naki ba ko a Baki Jannah Zad....... Wani sabon kuka ta fasa mara sauti sosai Jin abinda ya fada ta tana kokarin barin jikinsa ya sake dawo da ita yana sake hade bakinsu ahankali yana fara kissing nata cikin wata Sonta data gama Masa illa. A jikinsa ya shigar da ita yana sake samun daman kissing nata cikin ruwan sanyi Wanda ya saka ta fara rage Jin sanyin ruwan tana sake gangaro hawayenta a fuskansu dake hade Dana juna. Sbd cikinta da bayason sanyi ya kama ya sakasa fitowa dasu ruwan yana zare mata kayan jikinta ya dumamata da ruwa zafi tukuna suka fito da kansa ya saka mata kayan bacci masu kauri suka kwanta babu me magana har lokacin. Bacci gagarar kowannensu yayi Dan haka ya dago fuskanta ya zuba mata idanuwa yana Dora hannunsa daya akan cikinta. Irin kallan dayake mata ne ya sakata sauke fuskanta qasa tana dauke idanuwanta daga kansa tareda bude Baki cikin tsananin sanyi da muryanta data Dan toshe sbd rigimar datai Masa a sanyaye tace "AZIZZ" alaman ya dena mata kallan. Tana rufe bakinta ya daga yanda take ambatar sunansa koyaushe da wani irin sauti dayake tada gashin jikinsa ya Dora bakinsa akan nata yana zira harshensa ya tsotso cikin bakinta da yai missing taste nasa yana lumshe idanuwansa ya Dorota saman jikinsa gabaki daya yana kwance ya sake hade bakinsu suna kissing juna ahankali yana Jin cikakkiyar nutsuwarsa na dawowa jikinsa. Zaune ya tashi da ita a jikin nasa yana zare rigar jikinta ahankali yana bin fatar wuyanta da kirjinta da wasu kisses masu sanyi hannuwansa na yawo a kan cikinta zuwa cinyiyinta da suke zagaye dashi ya saka harshensa ya lashi kirjinta da Saida tsigar jikinta ta miqe gabaki daya tayi baya ya tarota yana sake hade bakinsu a zafafe da tsananin shauqin junansu suna fidda numfashi me sanyi da kewan juna. Sbd cikinta ya saka ya ringa binta ahankali yana rikitata har Saida suka gama lalacewa a gadon tas sun watsar da komai nasu kafin yaiwa kafafunta wata kyakkyawar warewa akansa yana sake hade bakinsu yana kissing nata sosai cikin wata irin salon da Bata saniba kawai tajisa yana bi da ita Kuma har lokacin bakinsa na hade Dan haka idanuwanta suka rife wani numfashi me karfi suke sakewa yana Jin motsi tako ina a kansa. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 75 Baccin nutsuwa sukai sbd tsawon lokacinda suka dauka ba tareba ba qaramin kewan juna sukai ba dan haka washe gari late suka tashi bayan sunyi Asuba kenan sun koma. Sai karfe 10 na safe ya tashi daga baccin datakeyi me nutsuwa a cikin jikinsa Wanda shi ya jima da tashi amma bai sauka ba sbd a cikin jikinsa take da haka wayarsa kawai yake Dan dubawa yana Dan kallan fuskanta akai Akai har Saida ta farka Dan Kanta. Tana bude idanuwanta akan fuskansa ta saukesu tana zuba Masa su tana kallansa tanajin hannunsa daya yana shafa cikinta ahankali. Hannunta daya ta Dora akan nasa dayake kan cikin ta lumshe ido ta bude Baki a sanyaye tace "Good morning" Idanuwanta ya kalla cikin kasala kafin ya Kalli bakinta dayayi maganar ya kai bakinsa yayi kissing hancinta tukuna yace "Barka da tashi Mrs LIMBA,ohh na manta kaman jiya kince kin dena auren kin sakeni ko?? Turesa tayi tana Bata fuska tareda tashi daga jikinsa tana Harararsa ta sauka gadon tana nufar bathroom. Saukowa yayi ya bita yana murmushi daga shi sai short din bvlgari daya manne Masa a jiki. Ko daya shiga tana kokarin fara brush Dan haka qarasowa yayi ta bayanta yana saka kafarsa cikin towel dinta ta qasa yana ziro kansa wuyanta ya dauki bush yana farawa sunayi tare yana sake shafa cinyoyinta ahankali da kafansa. Sun Bata lokaci kafin suka gama shiriritan sukai wanka suka fito. Itace ta fara fitowa ta shirya cikin doguwan riga sbd sune kayanta yanzu. Shima shiryawa yayi cikin milk kaftan da hula tareda gold Rolex watche qamshinsa na tashi kaman koyaushe yana gauraye hanyar dayake bi. Fitowa sukai Kai tsaye Jannah na zare hannunta daga nasa ta nufi hanyar dakin mama. A hanya suka hade da Falaq Dan haka tare suka qarasa Falaq na maqale gefenta tana Jin farin cikin dawowan Jannah cikinsu da baby limba dinsu. Suna isa dakin Mama na zaune tana waya da Ummah tana sanar da ita masifar da suka kwana suka wayi gari a cikinta. Ummah Mummunan tashin hankali ta shiga tana kasa ta inda ma zata fara fadar wannan masifar a zaadens da haka zatai Shiru sai AZIZ din yazo kaman yanda suka San sai ya iso din sbd fuskantar yanayin. Kashe wayar mama tayi tana kallansu fuskanta a Dan sake da suma cikin nutsawa da girnamwa Jannah ta qaraso tana gaidata. Amsawa Maman tayi tana sake Dan rarrashinta akan kada tayi fushi da AZIZ akan abinda yanzu dukkaninsu sukeji daga Nicky din Kuma idan har tace garba ne shi dinne idanma ba shi bane ai bazaa yanke hukunci ba sai anji daga garesa Shima garban koda nasa ne ma yace ba nasa bane ai babu abinda zasu Masa sbd Nicky da babynta sai sun riga sun zama amanarsu duka Dan haka zasu kula da ita su taru su Rena abinda zata haifa. Shiru Jannah tayi kafin ta sauke ajiyan xuciya tana cewa Allah ya kawo mafita a lamarin to. Shigowan AZIZ dinne ya saka Mama kallansa tana sake fuskanta sosai da kulawa Falaq ma tashi tayi tana isa gurinsa ta Dan kama hannunta daya tana tsayuwa gefensa tace "Ina kwana besty" Amsawa yay yana qarasowa ya zauna yana gaida Mama wadda itama take amsawa tana cewa Falaq Sam ta kasa sanin ta girma a gurinsa. Jannah miqewa tayi ta fice daga dakin tana neman fiddausi wadda sai a lokacin itama ta fito sanye da riga da wandon Rissap palazzo da qaramar hula a Kanta tana kamshi me sanyi. Kitchen suka nufa sbd yunwar gaske Jannah din takeji. A kitchen din ta hada tea da biscuit Tasha suka fito lokacin kowa ya fito breakfast suka zauna aka fara cin abincin hadda Nicky dake zaune gefen Mama tana rarrashinta akan taci abincin sbd damuwan data sakawa Kanta. Suna gama breakfast Jannah ta matsu yace ta tashi su tafi amma Shiru babu zancen komai haka ya fice gidan ya barta ta ringa Kiransa a waya bata samu har se yamma ya  dawo yashige. Tana sane da dawowansa taqi baro dakin fiddausi har magrib tukuna ta koma gurinsa. Ana gama magrib dukkaninsu suka fito a Shirye zuwa zaadens Banda Falaq da fiddausi daga shi sai Mama sai Nicky da Jannah din wadda ita take ganin komawa gidane zatai. Sayd na parking harabar ZADs jikin Nicky ya sake sanyi idanuwanta dake kumbure sosai tin jiya sbd kuka ta dago ta Kalli inda suka Taho din tana sake Jin hawaye masu tsananin zafi na gangaro mata. Jannah ma hankalin nata duk a tashe yake da yanda Dad zai karbeta ko Maheer Dan haka jikinta yayi mugun sanyi ga tashin hankalin abinda ya kawo LIMBAS din zaadens musamman ganin AZIZ daya sauya take ya dauke dukkanin rahamar fuskansa ya kame sosai sbd fuskantar lamarin da Kyau batareda tsayawa duba matsayin kowa ba zai bawa lamarin gaskiyansa. Ganin yanayin AZIZ din ya saka kowa sake shiga taitayinsa suka nutsu ga Nicky ma sai kukan takeyi sosai sbd kunya da baqin cikin abinda zasu fada a gaban kowa da Kuma fargaban kada garban yayi denying din cikin a gaban kowa sbd Bata buqatan komai bayan koma yayane uban danta ya Yadda da nasa ne Dan tanason babynta ya tashi da sanin yanada uba bawai a rasa ma wa zaa Kira da sunan mahaifinsa ba, Garba ya yadda da shine Daddyn babynta ya isheta komai zuciyarta ta gama samun nutsuwa ta karshe akan babynta da zata Haifa abinta. Saleem ne ya fito da kansa harabar gidan ya tarbesu cikeda kulawa da sakewa kaman family sai Kuma Ammar dayake motarsa yana waya sbd dawowansa kenan bai shiga ciki ba. Fitowa motar yayi yana kallansu d mamakin ganin familyn su duka ya miqawa AZIZ din hannu yana Masa sallama da barka da zuwa Shima AZIZ din miqa masa yayi suna gaisawa yana tambayansa Ummah sbd sanin shine danta a yanzu. Kokarin nufar ciki sukeyi gabaki dayansu Ammar din ya Kalli Nicky wadda take cikin doguwar hijab Kanta a qasa baice komaiba mama ya gaida kafin Jannah ta gaidasa suna gaisawa aka barsu a baya suka biyo bayansu yana magana da Jannah din wadda ke tambayansa su Dad duka suna ciki. Dariya yayi me nutsuwa yana cewa "Zaune Kuwa a palo dukansu harda su modibbo gashi tin jiya kawu isiya akai Akai saiyace wai ina Jannah ne?" Kallansa tayi zuciyarta na sake tsinkewa jikinta na sake mutuwa da kunyar da batasan ina zata saka Kanta ba sbd damuwa. Saleem na shigo kamshin AZIZ LIMBA ya sako Kai palon take Dad ya dago yana kallan kofar hakama Maheer da Ummah dake kokarin zama tin safe a sanyaye take da Mummunan labarin da mama ta sanar Mata. Modibbo dasu kawu duka suna palon ana Zaune gabaki daya fira sukeyi table din tsakiyan palon cikeda chops kala kala dasu snacks masu dadi da Ummah da fatma sukai sai fruits da sukai sanyi sosai da aka yanka a babban tray aka ajiye da fork da bowls. Sanyin AC da qamshin shegun designer turarukan kowa ne suka bada wani combo suke tashi Dan haka hankali kwance da annashuwa kowa ke fira su kawu sai cika Baki akeyi dasu apples da chops ana bada zance. Shigowan LIMBAs ya saka kowa kallansu ana musu barka da zuwa da mamakin ganinsu su dukan a Daren. Su modibbo AZIZ ya gaida bayan ya gaida Dad da Ummah tukuna ya bawa Maheer hannu suka gaisa Maheer din na baasa gurin zama. Jannah a bayan Ammar ta Dan boye tana kasa fitowa gabaki daya ta gaidasu muryanta na rawa Dad da kwanan zaune yayi sbd sanin Bata gidan kallanta yayi yana son yin magana amma Jin idanuwa Ummah Kafe akansa ya sakasa hadiye maganarsa yana kasa juyowa ya Kalli Umman. Gurin fatma Jannah ta koma suka silale daga palon zuwa sama suka bar palon sunason magana kala kala a tsakaninsu. Masu aiki ne suka sake kawo Karin chops da fruits suna yiwa AZIZ LIMBA barka da zuwa suka fice. Rashin sabo da jituwan dake tsakanin ahalin biyu ya saka kusan zaman kowa wani iri yake jinsa Saida Saleem ya gabatarwa AZIZ su modibbo a matsayin iyayen Muhammad da Fatma. Sake gaisawa sukai suma suna sake masa barka da zuwa, A natse AZIZ din ya Kalli Dad Wanda yake satar kallan Ummah data hanasa tashi ya tafi da idanuwanta sbd yanda sukai dashi ta sanar Masa daga ranar da Jannah ta baro AZIZ to ita zata koma ta kula da 'danta itama. Tinda ta fada Hakan ya kasa cewa komai akan dauke Jannah da AZIZ din yayi da anyi maganar Jannah sedai ya sauke ajiyan xuciya ya kasa maganar komai Dan haka ko yanzu din tinda suka shigo yake sauke ajiyan xuciya ta hadiye magana akai akai. Cikin nutsuwa Kai tsaye AZIZ din ya bude Baki yana kallan Dad yace "Magana ce me mahimmanci ta kawo mu wadda naji dadin daya kasance ma iyayen Muhammad din suna gari" Kawu isiya na Jin Hakan ya hadiye apple din bakinsa dayake cike yana kallan AZIZ LIMBA din farin ciki na mamaye zuciyarsa sbd Jin maganar Garba ce me mahimmanci zaayi. Su modibbo ma da suka kasa sabawa da sunan dakatawa sukai dukansu suna Maida hankali akan AZIZ din. Shima Dad Shiru yayi yana sauraron AZIZ din sbd ganin yanda yayi maganar a kame da bawa maganar mahimmanci sosai. Tsit palon yayi daidai nan Muhammad din ya fito daga hanyar dakinsa ya gamo Wani class da Ammar ya sakasa a online na koyan karatu Wanda yau suka jima basu gama ba. Sanye yake da Gucci wears black da sukai Masa Kyau da black agogo a hannunsa. Kallansa AZIZ yayi da idanuwansa da suke a tsananin kame Wanda Hakan ya saka kowa zubawa Muhammad din ido hadda Nicky din data dago jajayen idanuwanta tana kallansa sbd Sam ita ko kamanninsa bazata fada sosai ba tinda bama abinda yake hadasu kowa hanyarsa daban sbd matsayinsu daba daya ba. Ganin ana kallansa ya sakasa qarasowa ahankali yana sauke idanuwansa akan Nicky wadda sai a lokacin ya lura da ita Kuma rabonsa dashi da ita su hadu face to face haka tin bayan faruwan mummunan kaddarar tsakaninsu Dan haka ya zuba mata idanuwansa yana kallanta cikeda damuwa da Jin wani irin ciwon laifin da suka taru suka aikatawa ubangiji. #MAMUH 07019691719 Alhamdulillah! Shin kunada labarin MG’s Beauty Lounge zai buɗe a ranar Litinin, 2nd June 2025 – daidai lokacin Sallah!😍 ‘Yan mata da mata masu son kyau a Kaduna, lokaci yayi da za ku haskaka a wannan Sallah! MG’s Beauty Lounge ya buɗe da kwalliya, tsafta da ƙamshi irin na sarauniyar zamani! Ga abin da zaki samu idan kika ziyarce mu: Gyaran gashi da kitson zamani Kwalliyar Sallah mai ɗaukar ido Wanke ƙafafu da pedicure mai sanyaya rai Kayan gyaran fata na gaske Lalle mai kyau da salo na zamani Tura-turai, humra, incense da ƙamshi masu daɗi Shirin amare da na musamman Ba kawai gyara muke ba – kulawa ce ta musamman ga kowace sarauniya. Zo ki ji daɗin wanke ƙafa, lalle, kwalliya, ki saya kayan kyau da ƙamshi – komai a wuri guda mai kyau. Adireshi: Block 21, Nnamdi Azikiwe by Makarfi Road, bayan gidan Indomie, kusa da Sorera Restaurant, Kinkinau, Kaduna. Tambaya/Booking: WhatsApp: 08062991549 Kira: 09016108092 / 08064532391 Ki zo ki gani da idonki – ki ji daɗin sauyin MG’s Beauty Lounge. Bi mu a IG & TikTok: @MGsBeautyLounge KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 76 Takardu sayd ya qaraso ya ajiyewa Dad gabansa cikin girmamawa yana komawa inda yake zaune kusa da Saleem kowa na sake nutsuwa da shiga tinani da shakka, Su modibbo Kuwa ganin takardu aka ajiye Kuma ance Muhammad take zuciyoyinsu suka sake cikewa da tsananin farin ciki da zaquwa suna kallan juna qasa qasa da maganar Ido a tsakaninsu bakinsu na kasa dena motsin Dan danne farin cikinsu. Daukan takardun Dad yayi yana kokarin budewa AZIZ Kai tsaye ya katse Shirun da cewa "Aysha Nicky na dauke da cikin wata biyar Wanda Kuma tace Muhammd ne Ubansa Wanda shine ya....... Wani mugun yunqurin tasowan apple din da ba gama isa qasan cikinsa bane ya tasowa Kawu isiya yana dafe kirjinsa da karfi yana Maida abinda yake ji shine ya katse zancen AZIZ din Wanda ya Maida kallansa Kai tsaye kan Garba yana qarasawa da yanke zancen da cewa "Ciki ne a jikinta Wanda nakeson jin shin kasan da Hakan? Tsit palon ya dauka babu Wanda ya motsa kaman babu me rai a cikinsa Saida Mama ta ringa kallansu daya bayan daya tana ganin yanda kowannensu ya dauke wuta. Kuka me cin Rai Nicky tafasa ahankali Jin kowa yayi Shiru damuwanta na sake tsananta da quncinta, Mama ce ta dafata tana rarrashinta AZIZ Kuwa baya buqatan sake maimaitawa su gama shock dinsu su fito sai kowa ya maimaitawa kansa zancen. Garba da yayi mummunan mutuwan tsaye yana kasa dauke idanuwansa daka kan Nicky wadda kukanta ke sake ratsa kowa palon Jin yayi jiri ya debesa ahankali ya zaunar qasa da karfi jajir idanuwansa sukai kirjinsa na cikewa da tsananin sabuwar baqin ciki da ciwon wannan mummunan kaddarar daya dauka sirrin rayuwansu ne da har abada basa fatan maimaitawa ko kansu ne bare wani yaji bai dena tubarwa Allah ba haryanzu sai Kuma kwatsam Allah ya ninka musu wannan jarabawan kaddara, Cikinsa aka dauka Bata hanyar aureba ta hanya mafi muni da baqin ciki, Me zasu fadawa yaron ko yarinyar idan ta girma? Da wane idon zai iya kallan abinda zaa Haifa? Wasu hawayen tsananin baqin ciki da sabuwar danasani ne suka gangaro idanuwansa dake rintsewa ahankali yana yin qasa da kansa cikeda kunya da baqin ciki mara misali. Dad na ganin yanayin Muhammad din shock dinsa ya sakesa ya bude takardun hannunsa da sauri yana karantawa illai Kuwa takardun asibitin ayshan ne Dan watannin cikin tareda cikakkiyar lafiyansa. Rawa hannunsa ya fara ya dago da sauri ya sake Kallan garban Wanda zuwa lokacin hawayen baqin cikinsa sun tsananta kansa na qasa yana kasa dagowa. Maheer ne ya dauka takardun ya duba Shima yana bawa Ammar muryansa na rawa yace "Duba mana likita da sauri" Ammar da Shima mugun mamaki da tashin hankalin yake ciki karba yayi yana budewa yafara karantawa yana koro musu bayanin komai a bayyane. Take kowa ya Maida kallansa kan Garba Wanda jikinsa ke rawa sosai yana Jin tsanar kansa gabaki daya. Numfashi modibbo ya sauke lokacinda Dad da kowa suka dawo da kallansu kan su modibbon dake Kallan kowa da kalar tausayi sbd Sam basuma kawowa kansu Garba dai nasu ake magana akansa ba Dan haka kallan da aka juyo hankali tashe ana musu ne ya saka modibbon sauke numfashi yana kallan Dad da idanuwansa sukai jajir da tausayawa yace "Allah sarki waye wannan ake magana ne akansa? Akwai aure ne tsakaninsu Hakan ta faru? AZIZ da baida lokacin batawa akan lamarin Kai tsaye ya kalli modibbon da mamaki kafin ya Kalli su Dad da suka kasa cewa komai kirjin kowannensu cikeda radadi da nauyi ya Maida kallansa kan modibbon ya bude Baki yace "Garba dai gashinan a gefe shi ake magana yayiwa kanwata ciki batareda aure ba sedai bansaniba ko auren sukai ba sanin kowa gashinan nima amsa nake nema daga bakinsa" Modibbo kallan Garba yayi ya dawo da kallansa kan AZIZ yace "Wannan Garba din kake magana dai? AZIZ din bai iya bada amsaba sbd zuciyarsa dayake iya kokarinsa gurin dannewa sbd girmamasu sedai mama ce takarbi zancen da cewa "Gashinan ai tambayansa zakuyi duka yai mana bayani mu fita a duhu sbd ita dai yarinyar ta fada Wanda yayi cikin shikuma yanzu nasa bayanin muke jira asan abin yi tinda dai wanna mummunan kaddarar ta riga ta faru haihuwa ake magana yanzu datake matsowa........ "A ina haihuwan zata matso?" Modibbo ya katse Maman Shima ransa na fara baci da wannan mugun alkabain da ake kokarin binsu dashi wai haihuwan shege a gidansu. Kawu jibo da duk zufa ta gama jiqasa kansa na neman kuncewa gyara zama yayi yana kallan Nicky yace "Itace wannan me cikin? "Itace" ummah ta bada amsa jiki a mace cikeda tausayin Nicky da garban Wanda har lokacin ya kasa motsawa hawaye yakeyi sosai. "Qare mata Kallo kawu jibo ya hau yi haka Shima kawo isiya tinda akai maganar ya Kafe Nicky da idanuwansa ba ko kyaftawa Saida kawu jibo yace "Jamaa wannan fa baturiya ce nake gani a gabana, Itace tayiwa Garba cikin kokuwa shine yayi mata sbd nasan dai wlh wannan Garba bazai tinkareta ba sbd tafi karfinsa ko a ido matsayinsu bama dayaba, Kawu isiya daya rasa abin fada kawai kuka sukaji ya fasa yana kasa cewa komai sai girgiza Kai yakeyi yana nuna Nicky yana nuna Garba saiya sake fasa kuka yana girgiza Kai hannuwansa na rawa. Kalaman kawu jibo suka Sanya Nicky fasa sabon kuka ahankali tana Jin tsanar Kanta da Jin inama ta tafiyarta tin kafin kowa yasan da cikin taje wani gurin ta haife abinta ta renesa. AZIZ ma kalaman sun sosa ransa ya dago idanuwansa jajir zaiyi magana Mai zafin gaske Mama ta hanasa ta hanyar dafa hannunsa tana kallan Dad Wanda su shine Wanda zasu iya fuskanta kansa a qasa idanuwansa jajir Shima tace "Dzad kaine Wanda muka xo gurinsa Kuma muke fatar samun kyakkyawan fahimtar fuskantar wannan matsalar wadda badan darajar ku dinba da babu abinda zai hanamu daukan mataki sbd mune da mace mune aka Fi cutatarwa Dan haka muna neman Jin magana me karfi daga gareka kafin komai" Dad da kirjinsa ma yaji yana ciwo sbd baqin cikin dayake neman kashesa na Yara daga wannan se wannan, Ya gama fitowa shock din cikin Jannah yanzu Kuma a kawo Masa wani cikin shikenan jikokin zaadens dinma sirki zaa samu. Cikin fushi da tsananin bacin Rai da baqin ciki Dad din ya Kalli garba yace "Muhammad zakai magana ne kokuwa baqin cikin kake jira yayi ajalin daya a cikin ni dasu modibbo? Meye muke ji yanzu da kunnuwanmu? Meye tsakaninka da Ayshan? Akwai muamalan data saka ake ambatarka da uban cikinta kokuwa ba haka bane kayi gaggawan bude Baki kayi magana" Shiru kowa ya sake yi cikin zaquwa ana jiran amsarsa wadda yana bude Baki kawu isiya ya dakata da kukansa yana jiran amsar da zata fito daga bakin garban Wanda muryansa cikeda baqin ciki mai tsanani da kunyar Allah yace "Muamala ta shiga tsakanina da ita bisaga kaddara Dan haka Bazan iya musa cewan ba Nine uban cikin ba, Amma wlh tallahi kaddara ce da haryanxu ina neman tuba da gafara a gurin ubangiji....... Wani salati me karfin gaske modibbo ya sake yana kallan Garba jikinsa na rawa hakama muryansa yace "Garba soyayya kukeyi ne ko dole tayi Maka?kokuwa kudi ta baka?? Wasu hawaye masu tsananin ciwo ne suka sake gangarowa Nicky sbd tasan zai fada itace tai Masa dole Wanda Hakan zai qarasa zubar da martabarta ta har abada a idon kowa harma da abinda zata haifa sbd zaa goranta Masa wata ran uwarsa tayiwa ubansa Dole koma ace ta nemesa ko Masa fyade ma. Shi kansa Garba maganar ta ratsesa sbd fadar koma Yaya almarin yake baida amfani tinda kaddarar dai ta afku Kuma kowa yanzu yasani Dan haka dago idanuwansa da sukai jajir yayi ya sauke numfashi me zafi ya bude Baki yace "Babu Wanda yayiwa wani dole a cikinmu akan raayin mu ne da Kuma zuwan kaddara" Hakan daya fada ya saka gabaki daya kowa ya sake shiga bacin Rai da fushi take modibbo ya fara zufa yana neman iska, Kawu isiya Kuwa kuka ya sake fasawa yana dafe kirjinsa yana cewa "Innalillahi ina zan Kai garba da abinda Garba zai haifa? Garba jika bature ba aure Wayyoni Allah na me nakeji nake gani" Kawu isiya ma rikicewa yayi Nan take yace "Inace maganar cikin Jannah aka fara ita Allah ya yayyafawa kaddararta rufin asiri da aurensu itada mijin Yanzu Kuma Garba da haihuwa ba aure,ita binnin haka akeyi kowa haihuwa kota Yaya? Ina Fatma wlh tazo gida zamu koma bazan barta ba auren shehun da batason wlh shi zaa mata asiri rufe Shima garban wlh auren zamu Masa tin kafin kowama yaji maganar daya debo mana" Modibbo da jikinsa ke tsananin rawa cewa yayi "Da gaske dai garba cikin haihuwan Dan mutum ne a jikin yarinyar Nan Kuma Kaine uban? Garba zuwa kayi ka fara Raba mana zuria ba aure? Garba wlh tallahi aure duka zamu muku kaida fatma Dan zamanku anan ya qare tinda kuka fara haife haife" Fatma da suke can gefe da Jannah kuka ta fasa jikinta na rawa Muhammad dinma kuka yakeyi sosai shi da Nicky wadda yanda ya rufa asirin ta ya Kuma yadda da cikinsa take tausayinsa Dana Kanta ya sake sakata kuka Mai sanyi tana jiran duka hukuncin da AZIZ zai yanke ko zabar mata. AZIZ kuwa rasa ma abin fada yayi sai dayaga su modibbo sun miqe hankalinsu duka a tashe da tsananin no ciki da dacin Rai suna cewa ayau din zasu koma da garban da fatma take Shima ya miqe yana cewa ai babu maganar tafiya da Garba sbd shine yayi barnar Kuma shine zai runguma Nicky da babynta Dan haka maganar aurensa da kowama Bata taso ba sedai Nicky wadda tanajin Hakan ta sake fasa Kuka tana rufe Kanta cikin kafafunta. Dad ma cikin damuwa da tashin hankali yace maganar AZIZ din itace daidai babu maganar komai data wuce a hada Nicky da garban aure tinda since da yardarsu suka muamalaci juna, Maheer Kuwa da Ammar fatma dake kuka suka miqe suna tare su kawun dake daka mata tsawar tayi gaggawar hado kayanta ta fito su tafi ayau yau dinnan. Rikicewa gurin yayi Jannah ma gurin Dad taxo tana rokonsa Dan Allah su modibbo suyi hakuri kada a tafi da fatma. Cikin tsananin fushi modibbo ya Kalli zaadens din daya bayan daya kafin ya tsaida idanuwansa akan Dad dake sake magiyar suyi hakuri Dan Allah kada a lalata rayuwan Fatman a bari tayi karatun da ake kokarin farawanta. Cikin fushi da wani irin baqin ciki da bacin Rai modibbo yace "Wallahi fatma aure zamu daura mata ida kuma kana ganin zaka iya cetan rayuwan tata Da kake ganin zamu lalata to ai kanada Yaya Maza daura mata aure da daya a cikinsu musan a matsayin da zamu barta anan din" Juyowa Dad yayi ya Kalli Maheer kafin ya Kalli Ammar da Saleem yanajin baida baqin ciki ko kadan Dan wani a cikinsu ya auri Fatma Dan haka ya tsayar da idanuwansa akan saleem Wanda Hakan ya saka Saleem saurin miqewa tsaye yana girgiza Kai tsaye ya bude Baki yana kallan AZIZ LIMBA yace "Banda ni sbd inada mata ta already" Gabaki dayansu suka juyo suna kallansa Banda AZIZ daya matsu a gama wannan tashin hankalin ya fadi nasa tsayayyen raayin akan Muhammad da zai auri Nicky. Maheer Dad ya kalla sbd yasan Ammar bai gama Shirin sake bawa wata macen dama ba a rayuwansa yace "Zan daurewa Maheer fatma inshallah" "A gobe muke son Hakan Dan tabbatarwa kafin mu wuce mu shaida" #MAMUH 07019691719 *_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 77 Alhamdulillah It’s Official! MG’s Beauty Lounge Opens Monday, 2nd June 2025 – Just in Time for Sallah! Ladies of Kaduna, are you ready to shine this Sallah? Your new beauty destination MG’s Beauty Lounge is opening with elegance, class, and all the pampering you deserve! Here’s what awaits you at MG’s Beauty Lounge: Beautiful Hair Styling & Braiding Glamorous Makeup for Sallah Relaxing Pedicure & Foot Spa Natural Skincare Products & Full Kits Fresh Henna Designs Fragrance Oils, Humra, Incense & More Bridal & Special Occasion Packages We don’t just offer services — we offer an experience of royalty. Come wash your feet, get styled, henna your hands, and glow with elegance—all under one beautiful roof. Address: Block 21, Nnamdi Azikiwe by Makarfi Road, Behind Indomie House, near Sorera Restaurant, Kinkinau, Kaduna. Bookings & Enquiries: WhatsApp: 08062991549 Call: 09016108092 / 08064532391 Come See the Difference. Come Feel the Magic. Come Be a Queen. Follow us on IG & TikTok: @MGsBeautyLounge Maheer da sauri ya kalli Dad da modibbo a lokaci daya yana rasa wa zai tsayar da idanuwansa akansa cikin su biyun itama fatma silalewa tayi a jikin bango tana kaiwa qasa kukanta na tsananta sbd ba auren takeso ba kwata kwata hakama Maheer din ba saar aurenta bane bayan tsananin taxarar shekaru yafita komai bama zai taba karbanta a matsayin matarsa ba sedai matar cinne. Numfashi me zafi Saleem ya sauke a sanyaye yana kallan Maheer Wanda ya zame ya zauna kan kujera idanuwansa na sauyawa zuwa Ja sbd auren macen daya girma sosai nesa sosai baya cikin tsarinsa yafison macen data qosa shekarunta suka tafi kusan daidai na nasa hakama kallan Jannah yakewa Fatma. Saleem tausayin Maheer din yaji amma Kuma dukkaninsu a gurinsu babu baqin ciki ko asara ko abin damuwa Dan wani a cikinsu ya auri Fatma sbd takai macen da kowane namiji zaiso bayan rashin ilimin boko Wanda a yanda ta wanke din yanxu sai anfada ma ake sani sosai, Shi a nasa bangaren babu maganar auren kowace mace a duniyarsa sai wadda zuciyarsa keyi tsananin so me karfi,zurfi da tsafta danma Allah yasa Bata gurin da kallansa da kawai akai a lissafin zabawa fatma Miji daya Sha rigimar da zata hanasa sukunin Watan gabaki dayansa. Ammar Kuwa zubawa su modibbo idanuwansa yayi yana Jin mamakin tayaya bayan ance zaayi auren suce sai anyi yanzu bayan auren taruwa a rufawa juna asiri ne ba abin gaggawa ba Dan haka Matsowa yayi gaban su modibbon zaiyi magana Dad ya riqe hannunsa yana juyowa ya kallesa da idanuwansa da suke ja na duka wannan tashin hankalin da masifun dasuke neman warwarewa ya Maida kallansa kan kawu ya fara kallansa kafin ya Maida kallansa kan modibbon ya bude Baki yace "Ba damuwa zaku sheda Hakan, gobe jumaa ce a daura auren bayan sallar jumaa a yanke masa sadakin Fatman" Shiru sukai dukkaninsu kawu jibo na Jin zuciyarsa na tsallen farin cikin samawa Fatma tata mafitar har abada din me Kyau yana Kuma Jin shakkar yanda Maheer zai karbeta ko ya qi daukanta matsayin mata, A dayan bangaren Kuma idan ya duba halinda Garba yake ciki sai yanajin gwara su tattara yaransu su tafi dasu amma Kuma a yanda yake satar kallan AZIZ LIMBA dake zaune yasan ko su da suka Haifa garban babu inda zai bari su tafi dashi sbd cikin dake jikin kanwarsa Sam ba fuskan da zai dauka abarta da babyn ita kadai. Modibbo ma kusan tinanin da jibon keyi shi yakeyi amma Kuma yasani a ransa a bayyane zaadens bazasu taba cutatar da yayansu ba Tinda gashinan sun kula musu dasu tamkar nasu Wanda Hakan ne ma yanzu ya saka suke kokarin auren Fatman Dan Hana a tafi da ita a mata auren kauye da Wanda bataso. Kawu isiya Kuwa ko magana da tinanin komai baya iyayi sai kallan Nicky da Garba yana sake tsiyayo hawayen ina zai saka ransa da jika bature, Garba ya gama da rayuwansa. Kai tsaye modibbo ya Kuwa yanke sadakin yana kallan Maheer Wanda Dad ya kalla Dan haka ya taso a hankali ya Kalli modibbon ya bude Baki yayi godiya ya Kalli su kawun suma yayi musu godiya yana koma gefe kansa na sarawa. Ammar gurin Maheer din ya koma Shima kansa na sarawa sbd yana Jin damuwan da Dan uwansa yake ciki. Kaman daga sama suka tsinci muryan AZIZ data sakasu duka sake dawo da kallansu da hankalinsa gabaki daya akansa ba shakka ko kwana bare lankwasa kowane zance yace "Zan karbi muhammd a yanda yake sbd inganta rayuwarsa dan tsayuwa da kansa ya kula da 'dansa Idan an Haifa da matarsa wadda tana haihuwa zaa daura musu aure, Muhammd zaiyi karatu ya Gina kansa da kansa ban yadda kowa tsaya Masa ba sbd dole yasan nauyin daya dorawa kansa daga shi har itama dole zata auri Muhammad din Tinda ta iya Daukan cikinsa zata iya zaman aure dashi Dan haka Muhammad zai dawo karkashin Sayd....... Da sauri dukkaninsu suka kallesa kawu isiya a rikice yace "Bayan wannan barnar Kuma da girmanka Garba zaa karbeka riqo?? Modibbo ma cewa yayi "Kai baka bamu macen ba munyi renan cikin zaaka ce a baka zabgegen namiji yaje ranan cikin?? To wlh akan wannan muna Nan sai an haife cikin" Dad ma da Dan mamaki da kame fuska yace "Inganta rayuwar Muhammad ko da babu wannan nauyin daya hau kansa ko da akwai duka akan zaadens ya rataya sbd shi namu ne Kuma sunan zaadens yake amfani dashi a yanzu Dan haka babu buqatan zamowa karkashin wani zamu dauki nauyinta Dana babyn tin daga yanzu har lokacin da zata haihu" AZIZ da daman Hakan yakeson ji daga bakinsu Kuma yasan yana Sanya zasu banzatar da Nicky ne Dan haka sbd ya sake sakasu a zancen sosai yace "Bayan ta haihu zan dauki nauyin komai na aurensu tin daga gidan da zasu zauna a duk kasar da sukeson har....... Maheer ne dayake cikin nasa juyayin ya katse AZIZ din da hanasa qarasawa yace "Wannan ma duka nauyin mu ne zamu dauka tin daga yanzu har daurin auren da duk abinda Aysha da babyn zasu buqata zamu dauki nauyin inganta rayuwarsu gabaki daya sbd babynta Zaaden ne" Ajiyan xuciya AZIZ LIMBA ya sauke yana miqewa tsaye fuskansa a sake yana sake tsananin kamewansa ya Kalli Dad da Maheer dasu modibbo dake zare idanuwa jajir suna jiran ta baci Dan suma a Shirye suke da zuwa kauye su kawo dukkanin dukiyar shanunsu Dan tsira da martabar iyalinsu zasu bada komai da dukiya me yawa a basu Nicky su reneta da cikinta akan su bada Garba ya tafi LIMBAs renan ciki sbd kawai AZIZ LIMBA din yafi zaadens arziki da power. Kallan Nicky da idanuwanta sukai jajir suka kumbura har fuskanta yayi Mama ta tayar da ita ya tsayar da ita gefensa yana kallanta cikeda kulawa yace "Babynki ya samu identity dinsa tin kafin yazo duniya, Kina dauke da baby Zad ne Dan haka kuka ya qare tubarwa Allah zakiyi ta yi yanzu kina neman gafarar laifin da kuka aikata har Allah ya saukeki lfy" Ajiyan xuciya ta sauke tana dagowa ta kallesa sosai da idanuwanta kafin ta bude Baki cikin tsananin sanyi tace "Thank you LIMBA" Murmushi me Kyau ya sakar mata yana sake kwantar mata da hankali da idanuwansa batareda yace komaiba. Har a ranta batasan tayaya zata auri Garba ba amma sbd tanason bawa bin umarnin na gaba da ita dama ko zataga sauyi da amfanin Hakan ga rayuwanta ya sakata kasa cewa komai akan maganar auren sbd ta jira haihuwanta ta gani ko zata iya idan Kuma taga bazata iyaba zata sanar da kowa ta bawa kowa hakuri ta tafiyanta da babynta tinda dai ubansa ya yadda dashi hakama iyayensa da familynsa sun yadda da babyn Dan haka ko a Hakan ita alhmdllh Allah ya mata rahama. Sai a lokacin bayan komai ya natsa Ummah ta samu daman saka baki tana sake bawa kowa hakuri a lamarin tareda nusar da kowa ba abin damuwa bane tinda Allah ya kawo lamarin cikin bazata da tashin hankali Kuma gashi an nema mafita a cikin sauki da rufin asiri batareda kowa ya sani ba. Mama Kuwa ganin yanda hankalin su modibbo ya tashi akan fatma da irin abinda suke gudu ya sake biyowa baya a cikin zuria ya saka itama nata hankalin taji ya Dan tashi sosai ya Kuma karkata akan nata ahalin da Bata fata amma kaddarar Bata wuce ta fada wa wani ba a gidan gashi yanzu tana ji tana gani AZIZ ya riga ya gama karban Nicky kwata kwata a matsayin kanwarsa Dan haka dole dai itama itace uwar Nicky din kenan gashi zata fara da tarbon jika na biyu bayan Falaq da babu aure sbd cikin Nicky yana gaban na Jannah. Kai tsaya taji hankalinta yasake tashi Dan haka ta matsu su isa gida ta yanke nata hukuncin a nata Yayan. Babu sauran gurin sake zama ko wata firar sbd babu Wanda ransa yake a cikin dadi kowa da nauyin kirji yake numfasawa Dan haka sallama LIMBAs sukaiwa Zaadens din suka fara kokarin tafiya. Mama ce Kai tsaye ta Kalli Jannah tace "Jannah mu tafi ai gobe zaki dawo daurin auren tinda auren aminiyarki ne da Kuma yayanki" Kallan Mama Jannah dake rungume da Fatma tana tayata hawaye tayi tanajin gabanta na faduwa. Sake magana Maman tayi Wanda ya saka Jannah kallan Dad Wanda ya hade fuska sosai ya saci kallan Ummah Shima wadda tama qi kallansa sbd kada ma wani ya gano ita yake Satan kalla. Cikin sanyi Jannah ta bude Baki tace "Mama Dan Allah a barni anan din" Kallanta Mama tayi AZIZ dake gap da isa kofa a cikin kunnuwansa zancen ya sauka ya Dan lumshe idanuwansa tareda juyowa ya Kalli Mama a natsensa ba damuwan komai yace "Mama mu tafi" Mama kallan Ummah tayi tace "Kinji yarki tace gidansu take so bari mu barta kafin a kwana biyu a gama hidimar bikin" Murmushin karfin hali ummah ta sake tana cewa "Aikuwa mun gode da Hakan ana gama hidimar inshallah kawota ma zaayi har gida" Murmushi Mama tayi tana juyawa tabi baya AZIZ Wanda ya fice tini. Suna ficewa Jannah taji jikinta yayi sanyi tana Jin kaman ta samesa ta duba idan ba fushi zai sake yi ba. Ummah juyawa tayi tabar palon tana yiwa kowa Saida safe ta tafi da fatma da rarrashinta akan auren da gobe zai hau Kanta. Kowama watsewa yayi ya nufi dakinsa Banda Garba Wanda sai da kowa yabarsa a palon kansa na qasa har lokacin idanuwansa sunyi jajir sbd Kukan da yayi Kuma har lokacin ma Jin radadin komai yakeyi yana tubarwa Allah jiki a mace. Ammar ne ya dawo ya kamasa zuwa dakinsa suka zauna ya fara basa qwarin gwiwa yana sake Masa nasihar kaddara ce da jarabawan Allah ya bayyana laifin da sukai a boye sbd ya zama izina ga wainda suke tareda su da Kuma Allah ya riga ya qaddari akwai Rabon haihuwan a tsakaninsu Dan haka rungumar nauyin daya hau kansa da zuciya daya da Kuma kauna tinda dai jininsa Kuma Ayshan ma ta saduda shine mafita da abinda ya kamacesa. Maganganun Ammar sun sanyaya zuciyar Muhammad din sun Kuma sake bude idanuwansa akan babu abinda yanda ya iya bayan rungumar Ayshan da babynsa tinda dai har Allah ya sake taimakonsa iyayensa na nan akai Komai baida fargaban yanda zai fuskancesu a gaban da Dan gaban fatiha tindai da su akai Komai Dan haka yaji nauyin kirjinsa da damuwansa suna ragewa yana Jin kaman anzare Masa ciwon dayake kirjinsa na tin ranar da sukai abin shi da Ayshan yanzu tubarwa Allah kawai zasuci gaba da nema. #MAMUH 07019691719 *_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 78 Ummah har daki takai Fatma ta zaunar da ita ta fara rarrashinta tana nuna mata ba abin kuka bane sbd Maheer dai mijin da kowace mace zataso aurensa ne sbd yanada abubuwan so hakama rayuwarta zata inganta zatai karatu ta samu kwanciyan hankali da nutsuwa auren gida batareda taje koina ba a ciki wainda ta saba rayuwa a cikinsu tasan halaye da kyakkyawan maamalan datake tsakanin ahalin Dan haka ta dena kuka ta sakawa ranta Maheer shine mafi alkhairin da aketa jira ana fatan samu. Jannah datake a sanyaye kasa cewa komai tayi sai sauraron Umman takeyi rabin hankalinta Kuma yana kan AZIZ dinta da batasan Wane halin suke cikiba ita dashi. Ummah ma Bata nuna damuwan komaiba ta sake hadasu su biyun tai musu nasiha tana gamawa ta miqe ta fice tana komawa dakinta ta shige ta rufe. Jannah ma sbd rashin dadin zuciya da son sake cirewa fatma fargaban auren da damuwa a dakin ta kwana tareda Fatma wadda Sam babu bacci a idanuwanta sallar ishai sukai suka kwanta Shiru ba me dogon motsi. ***LIMBAs Kuwa suna isa gida AZIZ ya sake maimaita maganar auren Aysha da Muhammad tareda kulawa da babynta batareda tina ta hanyar da aka samesa ba ya Kuma sake kwantar wa da Nicky hankali sbd ta sake da wannan ya gama magana kowa ya shige Nicky na Jin inama tin farko a matsayin Yayan ta dauki AZIZ LIMBA da yanzu Bata zo wannan matsayin na kaddarar datake ciki ba. Mama Kuwa tana shigewa dakin bayan ta gama komai ta zauna bakin gado wayarta ta dauka ta bugawa baba Al'hassan waya sukai magana sosai ta sanar dashi duka abinda yake faruwa Dan haka take Shima yaji hankalinsa ya Dan tashi da lamarin Dan haka yace Shima yana Nan tafe su toshe hanyar faruwan ire Iren wainnan kaddarorin. Wayan dashi ya saka zuciyar Maman samun sukuni Dan haka ta samu nutsuwa harma tayi bacci me nutsuwan tana fatar itama azo ayi me yiyuwa a tsakanin Sayd da Fiddausi kowama ya fidda abokin rayuwa suyi auren zaman ya isa hakanan ba aure. Washe gari na wayewa Zaadens suka tashi da hidimar daurin auren da suke dashi a yau din Dan haka tin asuba Ammar da Saleem suke wayoyin hidimar sai Kuma gayyatar mutanensu na kusa masu mahimmanci wainda zasu samu daman halarta, Muhammad duk da yana cikin wani halin Shima hakanan ya daure yashiga hidimar sbd auren kanwarsa ne da Dan uwansa Dan haka shine ma ya fita zuwa karbo kayan da Maheer din zaiyi amfani dasu wainda tin cikin dare Ammar ya zabesu. Su modibbo sun kasa fitowa daga damuwansu kwata kwata Saida Dad ya sake zaunawa dasu shi da Ammar suka kwantar musu d hankali tareda rufe zancen maganar cikin Aysha da Garba akan babu me ji har acan kauye kada kowa yaji a bari ta haihu a daura musu auren kawai batareda kowa yasan ya sukai suka samu 'yayansu ba Dan haka suyi hkr su dauki kaddara tinda Allah ya kawo lamarin da sauri yaran zasu auri juna Kuma basa inda ake rayuwan saka Ido ko wani abin makamancin Hakan itama Fatma gashinan zaa yi Mata auren cikin amincin Allah da yardarsa. Da wannan su modibbon suka samu sake zuciyoyinsu sbd daurin auren hakama Garba sun sauko Masa daga wutar da suka dauke Masa Dan ko gaisuwansa babu Wanda ya amsa a cikinsu Maheer baida zabin daya wuce karban komai duk da Sam fatma dashi din baiga ta inda zasu fara bama amma kasancewan ko bai karba aurenbama baida lokaci ko ranar sake wani auren Dan haka ya barwa Allah zabi akan auren. Ummah tinda ta tashi itama take wayoyi da mutanen da Mama ta hadata dasu da zasu Taho su gyara mata Fatman Dan haka itama busy take Jannah Kuwa dole ta ajiye damuwanta gefe ta fara nuna farin cikinta da murnan auren Dan haka Bata gurin Fatma Bata gurin Maheer din Wanda nasa lamarin yasa yama manta Dana Jannah din da Bata kwana gida ba yanzu ta kansa yakeyi ta inda zai fara. Kamar wasa sai gashi qaramar hidimar da basu shiryawa ba ta zama babba sbd yanda kowa yaketa hidimar auren daya kama ba shiri. Koda aka tafi sallan jumaa su Mama dasu fiddausi da Falaq sun iso gidan harma dasu anty Maryam din alh saad duka sun iso sbd mama data gayyacesu daman suna son zuwa gaida Umman AZIZ LIMBA Dan haka sai gashi gidan ya Tara baqi masu aiki Kuwa aikin lafiyayyan abinci suketa yi na baqin gidan. Gabaki daya mazan Zaadens din haka suka fara fitowa a Shirye daya bayan daya suna Jan lafiyayyun motocinsu suna ficewa zuwa daurin auren sai Maheer dinne ya fito karshe ya fice tareda Muhammad da shine zai tafi tareda shi cikin wata lafiyayyar farar Mercedes Benz S550 Muhammad ne ke Jan motar suka fice daman su Modibbo tini suka fice tareda Dad a motar Dad din driver ya jasu. Lafiyayyan ready made lace Mai shegiyar tsada Ummah ta siya mata a acikin kudi masu yawan da aka ware na Shirin Fatman dama matan ZADs din gaba dayansu dan haka ko masu gyaran Kai da fata da fuska duka gida suka taho sukai mata komai Dan haka itama koda baqi suka iso angama shirinta tai Kyau simple ba hayaniya sai Dan glowing takeyi na gyaran da akai mata. Jannah ma da Ummah duka dasu akai gyaran fuskan da skin din Dan haka kowannensu yayi kyansa yanda daukan ido musamman Jannah da cikin jikinta yake qarawa skin dinta Kyau. Mama da Ummah suna dakin Ummah din suna maganarsu Maman na sanar da Ummah abinda suka tattauna da Baba Al'hassan itama ummah Naam tayi da shawarar tasu sbd gwara duka yaran a tattara ayi musu aure a huta da fargaban me zaije ya dawo Dan ita data tatace ma da har Falaq sai amata auren tinda uwarta ma ance iyakacinta Sha Biyar akai mata auren. Mama data San zancen bama me isa gaban AZIZ bane dariya tayi tana cewa "Ai idan kika anyi auren Falaq a yanzu ai bayan idon AZIZ ne zamuyi sa dan har gobe shiyasa baya Tina ko sunan dangin Mahaifinsa sbd auren da suka tilasta Akaiwa Ummitah da wannan shekarun. *******Ana gama sallar jumaa aka daura auren MAHEER ZAD da FATMA JIBO ZAD Wanda mutane da yawa suka shaida anata taya murna da barin kudi wa maroqa kawai manyan mutane da manyan motoci ne keta ratsowa wasu na kokarin fita wasu na Pake anata gaggaisawa ai take su modibbo dasu kawun sukaji baqin cikinsu na yayewa suka hau farin cikin gaske anata sake gaisuwa da manyan mutane sosai. AZIZ LIMBA ma ya halarci daurin auren Wanda ya saka tin ana yan media da maroqa suka ringa Kiransa a matsayin sirikin zaadens Wanda dole Dad ya ringa washe Baki yana farin ciki sbd yawancin manyan mutanen gasken da suka halarta mutanen LIMBAn ne dan haka a idanuwan mutane LIMBAs da Zaadens kusan ahali daya ne sbd sun zama dayan. Ana gama daurin aure sai kusan yamma suka dawo gida sbd lafiyayyan reception da akai na masu abin duniya securities tako ina daga can AZIZ Kai tsaye gida ya koma shi Kuwa Sayd airport ya wuce yana ajiye AZIZ din gida yaje daukan Baba Al'hassan daya iso ayau din. Tinda aka dawo daurin auren anata Dan sake taya juna murna su mama sunwa su Dad da modibbo Allah ya Sanya alkhair hakama Modibbo ya kira Fatma sun mata nasiha sosai suka Dora da maganar Garba Shima sukai fadan daya saka jikinsa sake sanyi kafin suka hakura tareda rungumar komai suka Barwa Allah. Fatma sama ta koma Bata bari sun hadu da Maheer din ba sbd tasan dai Yana gidan tinda kowa ya dawo. Sai magrib su Mama suka tafi gida gabaki dayansu Banda Falaq data maqalewa Jannah dole suka barta. Da daddare kowa a gajiye yake Dan haka abincin Daren ma kusan kowa daban yaci sbd wasu a daki aka Kai musu wasu Kuma sun fito dining din koda 9 zuwa 10 na dare tayi kowa ya shige sbd neman hutawa. Sai washe gari dukkanin suka hade a dining kowa gajiyansa ta sakesa. Fatman ce dai kaman yanda ta saba sedai wannan Karan tana Jin nauyi yana hawa Kanta yana mata yawa ita ta saka aka shirya dining din yanda ya kamata ta qarasa gyara komai ta koma tayo wanka ta sauko a Shirye ciki riga da skirt na lace me laushi na hayaniya ta sake komawa kitchen ta hado Turkish tea da kusan kowa yana Sha ta nufo dining din lokacin kowa ya iso suna zaune. Jin tayi jikinta na neman sanyi amma dai a daure ta qaraso tana ajiyewa ta gaida Dad cikeda nutsuwa da girmamawa kaman yanda suka saba. Amsawa yayi cikeda kulawa yana sake jinta ta zama cikakkiyar yarsa yanzu data zama tasu har abada tinda ta riga ta zama matar Maheer dinsa. Maheer din dake zaune sanyeda milk tsadaddiyar yadi me laushi daya Masa Kyau ta kalla cikin sanyi da mutuwan jiki tace "Ina kwana Yaya Maheer" Dagowa yayi daga wayarsa dayake kokarin ajiyewa ya zuba mata idanuwansa yana kallanta ita Kuma ta sauke kai ahankali tana Dan wasa da farcenta dayasha gyara jiyan yayi fes yana Dan shining. Bude Baki yayi ya amsa a natse yana dan rage kallansa akanta, Ammar ta gaida kafin Muhammad tukuna Saleem Wanda ya dago Dan amsawa fararen idanuwansa suka sauka akan Falaq dake tafe tareda Jannah sanye da riga da wandon Bvlgari da babu inda suka kama jikinta sunmata Kyau sosai sbd yarintarta ta fito sosai qaramar silk Louis Vuitton scarf ne a Kanta itama shi ta kalla ganin yanda yake kallanta ta juyar da idanuwanta tana bude Baki ba sauti tace "Falaq Aziz ta fasa" Wani mayen murmushi ya sauke yana Dan sauke kansa sbd kada kowa yaga halinda yake ciki ya Dan dago ya sake Kallanta ta sake juyar Masa da ido tana lafewa gefen Jannah. Kansa yaji yana neman zarewa sbd Jin kaman ya janyota gabansa yayita kallan cute eyes dinta da bakinta me fadan ta fasa din. Ganin murmushinsa dake sanyaya zuciyarta tin ba yanzu ba ya sakata sake boyayyar murmushi tana zaunawa gefen Jannah bayan ta gaida kowa cikin sanyi da yar shagwaban data taso a cikinta. Breakfast din suka fara idanuwansa duk motsinta suna Kanta harma ta gaji cikin narkewa tace "Saleem pls ka dena mana" Da sauri kowa ya Kalli Saleem din Wanda ya Dan ware idanuwansa akanta yana kasa kallan kowa dake masa kallan mamaki. Itama da maganar ta fita bakinta ba shiri saurin kallan kowa tayi tana cewa "Sorry" Jannah ce ta kalleta qasa qasa tace "Me ya Miki? Ruwa ta dauka tanasha fries din bakinta ya wuce tace "Ze cinye wa daddy ni da ido ne" Saleem daya ji abinda ta fada rintse idanuwansa yayi yana sake tausayawa kana da yarinyar Falaq da koyaushe yake fama da ita. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 79 Suna gama breakfast din kowa ya bar dining Fatma Kuma ta koma kitchen Dan rage wani aikin, Jannah gurin Dad dinta ta tafi tareda brothers dinta suka shige Palonsa suna tattaunawa sbd tafiyan da Maheer zaiyi wani business deal kwanakin gwara ya tafi da fatma kawai wadda tana dawowa zata fara karatunta. Ummah Kuwa tana dakinta itada Falaq suna fira tana Dan hada kayanta ta dauki waya ta kira sayd Kai tsaye tace yazo ya dauketa zata zo Nan gida. Acan LIMBAs Kuwa koda Umman ta kira suna tattaunawa ne akan maganar aure da baba Al'hassan ya Tarasu yayi musu gabaki dayansu hadda AZIZ daya kamata ace zuwa yanzu yana guri daya da iyalinsa bai kamata aceba sunada aure amma tana gidan iyayenta a zaune. Jin Ummah na tafe ya saka baba Al'hassan din taqaitawa sbd idan taxo a sake zaman na ita sbd hankalinsa ya tashi kawai da wannan lamura tinda koshi AZIZ din me auren kwatsam kowa haka yaji cikin babu wani tarewa babu wani zance babuma Wanda yasan da sauran ran aurensa Dan haka Shima ai duk abin mamaki da fargaban ne Dan haka ya kame ya bada umarninsa me karfi na karshe akan kowa ya gabatarda abokin rayuwa ayi musu aure. Sayd daya rasa ta inda zai fara bayani Shiru yayi har aka gama tukuna ya fice zuwa dauko Umman, Itama fiddausi Shirun tayi tana kasa dagowa ta kalli baban Dan batada abin fada bare iya fadan waye suke tare dashi hakama itama tinda cikin Nicky ya bayyana na Muhammad ne take cikin tsoro da tsananin kame Kanta daga zuwa dakin Sayd tin suna Greece sbd Bata daukesa komaiba kaman yanda Shima be dauka komai dinba sbd turai data ratsasu daidai gwargwado. Yanzu Sam bata zuwa ta dena zuwa sbd kaucewa kaddarar shedan Dan kila su Kam AZIZ Batama San hukuncin dazai musu ba. Sayd na fita fiddausin ma ta miqe ta fita ta koma dakinta tana tinanin kada ace auren hadi zaa musu daban daban da wasu idan basu fada halinda suke ciki ba. Ko da Sayd ya iso Falaq na hangosa ta window din saman ta sauko da sauri suka hade palon qasa daidai yana shigowa da sauri ta kama hannunsa tana cewa "P badai daukana kazo ba? Ni tareda Jan zan koma fa, I love staying here..." ta qarasa fada tana kallan Saleem daya qaraso fuskanta da sanyayyan murmushi tana sake lafewa gefen papan nata. Wani mayen Kallo Saleem din yayi mata yana jin tako ina yarinyar tai Masa illar da baya iya control na idanuwansa da xuciyansa idan tana guri. Hannu ya miqawa sayd suna gaisawa cikeda sakewan datake tsakaninsu Dan wani irin shakuwa da sabo suna qarasawa ciki har lokacin tana maqale gefen Sayd din tana murmushinta. Shakuwa ce da kulawan daya ringa bata a lokacin jinyarta da Kuma sacrifice dayayi akanta na Bata zuciyarsa wadda baa karba ba Kuma ya dage ya nace ya haukace Saida ya samo mata wadda take kirjinta ya saka soyayya shiga tsakaninsu wadda da farko dukkaninsu sun dauka shaquwa ce kawai da kulawan dayake mata me tsanani kafin daga baya daya fara zama busy suka fahimci suna cikin zuciyar juna, Yayi kokari sosai gurin danne duk abinda yake ji a Kanta sbd taxarar shekarunsu me yawa da Kuma ganin tayi qanqanta amma Kuma shagwabanta da rashin wayonta ya saka zuciyarsa ta qarasa macewa akanta a hankali ahankali dole suka yadda da soyayyar da sukewa juna sedai ya sani zaman jiranta ne zaiyi har lokacinda zata gama duka karatunta. A nata bangaren batasan komaiba bayan cewa Saleem Zad nata ne ita kadai,baida iKon kula kowace mace me shakaru da mara shekarun ita kadai take dashi Wanda Hakan ya saka sam Baya iya muamala da mata ko a gurin aikinsa irin sosai sbd kaucewa fitinarta da rigimarta wadda idan ta tashi Bata tina lokacinta baiyiba na irin wannan rigima take Masa sosai, Daddynta da Sayd sunsan akwai shakuwa da kauna tsakaninsu sosai amma basusan da soyayyar data gigita musu yarinya ba bare kudirinta na batason dogon karatu saita fara auren Saleem Zad ya zama nata kafin ta qarasa karatun daga baya. Suna qarasowa tsakiyan palon suna zaunawa Ammar ma yana fitowa a Shirye zai fita wani gurin Dan haka hannu ya fara bawa sayd suka gaisa a Mutunce haryana tambayar Yaya jikin Aysha tukuna ya fice daga Palon yana daga wayarsa da ake kira. Ammar na ficewa fatma da Jannah suka sauko suna gaisawa da Sayd din suna kokarin zama masu aiki suka sauko da akwatinan Ummah suna ficewa dasu harabar gidan. Gabaki dayansu miqewa sukai suna kallan kayan kafin Ummah dake saukowa hankalinta kwance fuskanta a sake tana cewa "Aa Falaq Baki shirya bane? Bafa zama Sayd din zaiyiba tashi ki dauko kayanki muje" Falaq cikeda mamaki tana kasa cewa komai ta miqe tana nufar sama. Jannah Umman ta kalla itada Fatma da Saleem da sauri tace "Ummah tafiya zakiyi ne? Ina zaki bansan zakiyi tafiya ba" Saleem ma kallanta yayi yace "Ummah lafiya dai ko? Fatma cikowa kawai idanuwanta sukai batason ummah tayi tafiya a yanzu datake buqatanta. Murmushi umman tayi tana kallansu tace "Tafiya zanyi amma bama nisa zanyi daku ba gida kawai zan koma" Tana fadar Hakan ta Kalli Sayd dayake kallanta da mamaki tace "Muje na shirya" Miqewa yai yana yin gaba tabi bayansa. Dad ne ya fito daidai lokacin yaga Umman na ficewa ya kallesu ya bi bayan Umman. A kofa ya cimmata yana saurin riqo hannunta yana dawo da ita baya kadan. Ganin hakan kowa yabar palon Jannah data fahimci kaman tafiyarta ne Umman zatai take hawaye suka ciko idanuwanta tafara gangarowa dasu tana son magana bama tasan me zata fada ba. Dad dayaji zufa na kokarin keto Masa kallan Umman yayi yana sake riqe hannunta cikin nasa yace "Fatima ina zaki tafi da kaya haka? Meya faru Kuma? Ba duka na dena shiga lamarin yaran ba na barsu, Gashi ma yanzu komai lafiya" Numfashi Umman ta sauke ahankali tana dagowa ta kallesa cikin nutsuwa tace "Haryanzu akwai damuwan auren Jannah da AZIZ dayake damunka, Kai fa mahaifi ne,tayaya kana kallo yarinya da aurenta tana zaune gida ta zabi zaman gida akan gidan mijinta sbd kawai tasan abinda yake ranka, Aure tsakanin LIMBAs da Zaadens dai bazai taba yiyuwaba Dan haka kowane auren ma a hakura dashi kawai idan zaka zo karban takardar 'yarka saika kawo Masa takardar uwarsa daga nan.." Tana gama fadar Hakan ta juya zata wuce Dad ya share wani mugun zufan dayake tsiyayo Masa yana kallanta duk yama rikice cikin qasa qasa da murya kada Yara su jisu yace "Fatima wane takarda ana Zaune kalau da girmanmu? Dena fada ma kada Yara suji Ni yaushe nace zanje karban takardar Jannah?wallahi tallahi bance ba Kuma bazance bama, Yi hkr yanzu ki koma ciki sai miyi magana anjima kinji?" Numfashi ta sake saukewa tana zare hannunta ta wuce gaba tana cewa "Kowa ya riqe nasa ai haka kakeso ko? Mota ta isa daman sayd ya bude mata tana isowa ta shige a rufe Dad na qarasowa ya tsaya yana Kallo Falaq ma ta iso ta shige sayd yaja motar suka bar gidan. Suna barin harabar gidan Jannah dake sama tana Kallo ta silale qasa tana kuka. Fatma ma tashi hankalinta yayi jikinta na sanyi ta zauna tana rafka tagumi. Dad jiki a tsananin mace ya dawo ciki ya shige Palonsa yana Jin gidan na Masa wani irin empty yakuma San duka yaransa babu Wanda bazai shiga tsananin damuwan rashin Fatiman ba musamman Ammar Wanda itace kamar garkuwansa a yanzu. Sayd da Falaq baby Wanda ya iya cewa komai a motan har suka isa gida aka shiga ciki da kayan Umman Wanda ya saka Mama mamaki amman batace komaiba sbd ganin kowa na nan, A lafiyayyan bedroom din dake Palo daya da Mama aka Kai kayan Umman, Koda AZIZ ya taho gaida Umman yana ganin kayan datazo dasu baice komaiba Shiru yayi kaman bai luraba sbd ya dena shiga tsakanin Umman da Zaadens. Har dare babu Wanda ya cewa ummah komai gameda dawowan nata itama batace komaiba haka suka sakewansu cikin walwala da farin cikin kasancewanta cikinsu. Ammar na komawa gida a daren ya Samu Ummah Bata gida Dan haka kai tsaye LIMBAs din ya taho gurinta. Yana zuwa har ciki aka shiga dashi bayan sun gaisa dasu AZIZ harma da baba Al'hassan Falaq ce takaisa har dakin Umman datake zaune tana waya da Jannah daketa rokonta ta dawo tana shashantar da ita. Tana ganin Ammar din tai sallama da Jannah ta kashe wayar tana ajiyewa gefe tareda kallansa cikeda kauna da kulawa tana nuna Masa gurin zama. Acan Zaadens tinda Ammar ya tafi suke fatan yadawo da Umman tinda sunsan tana ji dashi zata iya biyosa ta dawo Dan haka duka suke zaune a palo suna jiran dawowansu. Sai dare sosai Ammar ya rabu da ummansa bayan sun tattauna sosai ya dawo gida, Da mamakin rashin ganin Ummah suke kallansa Shima da mamakin ya kallesu yana basarwa yaci abincinsa ya shigewansa daki. Haka kowa ya kwana jiki a mace washe gari kafin Maheer ya wuce office LIMBAs ya fara biyawa gurin Umman Shima yayi nasa rarrashi ya Dade sosai Shima kafin ya wuce office. Kafin Kace me zaadens suka fara zarya a LIMBAs takai har dasu ake cin abinci wasu lokutan musamman Ammar Wanda babu ranar da baya zuwa gidan yakai dare sosai, Maheer ma kullum saiya biyo kafin ya wuce office kokuma bayan ya dawo, Saleem dayake kaman da gida shikam koyaushe ma zuwa yakeyi, Muhammad ma tin yana Jin nauyin zuwa harya fara zuwa duba Aysha da cikinta da Kuma Umman. Jannah da fatma ne kawai basu samu daman zuwa ba sbd Jannah na kunyar yanda zata zo gidan ta koma hakama shi kansa AZIZ din ya kawo idanuwansa ya saka mata bai nemeta ba bare ce mata Komai, Itakuma fatma batasan yanda zata je gurin Maheer ta rokesa son zuwan bane shiyasa duk damuwa da kadaicin rashin Umman ya musu yawa suka koma abin tausayi a cikin gidan gashi su modibbo sun koma. Dad ma da kwata kwata ummah Bata daukan wayarsa a cikin sati biyun take ciwon zuciya da damuwa suke neman Kaisa kwance Dan haka yau yana tashi Tara yaran yayi gabaki dayansu yayi zaman nasiha dasu yana Jin Sam bazai iya rayuwan ba Dan kadaici zai Masa illa da yaran duk da ba Yara bane amma zaman Umman yana sake bawa familyn farin ciki da jinsu a cike. Da daddare kusan karfe goma Jannah harta fara Shirin bacci jiki a mace saiga Kiran Dad din a wayarta. Hijab ta sako akan kayan baccinta ta sauko ta nufi Palonsa. A tsaye yake ko data shiga Dan haka a Sanyaye ta qaraso tana gaidasa. Amsawa yayi yana kasa kallanta yace "Je ki hado kayanki yanzu ku fito muje" Kallansa tayi da Dan sauri ya kalleta Kai tsaye yana cewa "Kije" Juyawa tayi ta fice cikeda mamaki me girma amma ba fuskan tambaya a gurinsa. Dakinta taje ta kasa ma hada kayan sedai fatma da jikinta yake tsananin mace ne ta hada mata tana Jin kadaici tin yanzu yana mamayeta ba Ummah ba Jannah. Saukowa sukai gidan tsit kowa na dakinsa Dad ya kama hannunta fatma Kuma takai mata kayanta har motan da Dad ya kira Muhammad ya Kaisa. Fatma suna shigewa mota hawaye suka fara gangaro mata ta juya da Sauri tana komawa ciki sukuma suna ficewa Jannah ma hawayen takeyi. Fitan motarsu Dad din ya saka Maheer fitowa sanyeda kayan baccin Frnsess masu santsi black da suka qarawa haskensa haske ya nufi kofar palon yana kallan time. Fatma data shigo tana kuka mara sauti tana Jin gidan itama duk ya isheta Bata lura dashiba sbd hannuwanta dake fuskanta sai Jin tayi tai karo dashi da sauri ta janye hannuwanta hawayenta na gangarowa ta kallesa cikin sanyi da kuka tace yayi hakuri. Kallan bakinta da yayi maganar da hawayenta dake gangarowa yai yana Jin tausayinta kafin ya bude Baki yace "Waye ya fita? "Dad ne da Jannah ya tafi kaita" Shiru yayi yana kokarin juyawa ta bude Baki tace "Yaya Maheer nima dan Allah zan bisu saimu dawo tare da Ummah" Dakatawa yayi sbd Jin zancen wani iri da Kuma muryan datai amfani da ita gurin zancen. Juyowa yayi ya kureta da kallo me sanyi kafin ya miqa hannunsa ahankali ya kama nata ya janyota gabansa sosai har kirjinsu na haduwa yace "Ita Jannah gidan aurenta ta tafi, Ita ummah mijinta ne yakai mata sirikarta ya daukota ita Kuma ke Kuma me zaace kinje yi? Kin manta kinada aure ne yanzu? Gyada kai tayi cikin wauta da Kuma fadan gaskiyanta tace eh ta manta. Da mamaki ya sake Kafeta da ido yana auna shekarunta Dana Jannah wadda ya kusa haihuwa. Ajiyan xuciya ya sauke yana Dan rankwafowa ya dauketa cak gabaki dayanta yana nufar dakinsa da ita sbd Bata matsayin da zai hanata manta auren dayake Kanta daga yau din. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 80 Kai tsaye bedroom dinsa ya nufa da ita yana shiga da kafarsa ya tura kofar dakin yana rufewa tareda saka key. Tsakiyar dakin ya ajiyeta yana Dora idanuwansa akanta tayi Dan baya ahankali tana kasa dagowa ta kallesa kirjinta na Dan bugawa da karfi ta bude Baki Jin Shiru a sanyaye tace "Ba nufina na manta ba,ina nufin zanje ne.... Shiru tayi tana kasa qarawa sbd yanda ya matsota sosai ahankali qamshinta na shigar hancinsa direct hakama tana Jin saukan numfashinsa me dumi a fuskanta. Sake ja baya tayi kadan tana Dan dagowa ahankali ta kallesa da idanuwanta da suke cikeda hawayen datake tin a wajen. Idanuwansa akanta suke bai dauke ba yana qare mata wani nutsatsen kallo sbd bai taba tsayawa ya Kafeta da ido ya Kare Mata Kallo ba sai yau din. Kayan baccin dake jikinta ya kalla riga da wando masu tsantsi har qasa sai qaramar hula dake Kanta wadda bata rife gashinta dayake a tsaf gyare duka ba. Wuyanta dayake bayyane yafara Kai hannunsa ya shafa ahankali tareda yanjota ta fado jikinsa ya sake shaqar qamshinta daya fara kashe Masa jiki yace "Fatmah" cikin wata murya Mai cikeda kasala sbd rabonsa da koma a mafarki shaawansa ta mace ta motsa tin bayan rabuwansa da Anny Dan haka ya sauke ajiyan xuciya data fidda numfashi Mai dumi a fuskanta again take ta rintse idanuwanta tana Dan qanqame jikinta tana kokarin janyewa baya ya mannota jikinsa gabaki daya yana hadesu kirjinta yayi kyakkyawan sauka a kirjinsa yana Jin wani irin taushinsu da tudunsu a lokaci daya suna tada tsikar jikinsa gabaki daya. Fargaba taji tafara shigarta hannuwanta suka Dan fara rawa ta kasa dagowa ta kallesa ta bude Baki tace "Kayi hakuri to Yaya Maheer bazan sake ba nafasa zuwan zan zauna gida" Tana fadar Hakan tana Dan kokarin zame jikinta amma ba damar Hakan sbd harga Allah gabaki daya haduwan jikinsu ya gama tada Masa komai musamman Kamshin datake fitarwa me tsananin dadi a hancinsa da kwakwalwansa. Cikin wata murya me sautin daya sakata kallansa ahankali tana sake shiga fargaba yakai fuskansa ya hade da tata yana shaqar qamshi da numfashinta dakyau yace "No nasan zaki sake ne gwara kema ki zama cikakkiyar matan auren saiki koyi zaman gidanki tinda kafarki yawo takeso" Girgiza Kai tayi tana kasa magana sbd hannuwansa dake yawo jikinta suna sake manneta jikinsa yana rungumeta tsam tsam da Kyau. Daqyar cikin wani sauti ta bude Baki tace "Yaya Maheer dan Allah fa" Shima kasa Bata amsa yayi yana kama fuskanta ahankali sbd hakurinsa da control dinsa dasuke qarewa ya Dan dago fuskan nata yayi mata wani irin mayen Kallo kafin yakai bakinsa ahankali kan nata yana hadewa cikeda wani irin yanayi ya lumshe ido yana jinsa kaman yau zai fara sanin mace. Kissing nata yakeyi yana Jin wata lafiyayyar shaawansa na sake motsawa tareda abubuwan dayake samu a tattare da jikinta Mai laushi da kamshi Dan haka ya fara Jin zai zare gashi ita gabaki daya tsoro takeji rawa kawai jikinta yakeyi sbd ta kasa sakewa da Yaya Maheer dinne ajikinta saduwan aure Kuma zaiyi da ita gashi Bata iya ko saba wannan kisses dinba Dan haka ta rasa me zatai sai hawayen fargaba. Daqyar ya iya sakinta sbd yanason wannan Karan aurensa da zuria idan Allah zai basa su kasance masu albarka Dan haka janta yayi sukai alwala suka fito da kansa yakaita har dakinta ta sako hijab ya sake dawowa da ita suka shige. Sallah sukai tareda addua me yawa kafin suka shafa ya sake janyota jikinsa suna daga zaunen basu tashi ba ya dorata kan kafafunsa yana kallanta cikeda mamakin kunya da fargaban datake ciki. Hijabinta ya zare mata ahankali yana sauke idanuwansa akan kirjinta dake sama yana qasa sbd harbawa da fargaban datake ciki sosai. Murmushi me sanyi yayi yana rungumeta jikinsa ahankali yana shafa bayanta Dan samar Mata da nutsuwa tukuna yana ambatar sunanta cikin sanyi yana sake fada mata mahimmancin aure dayake Kanta yanzu. Shiru tai a jikin nasa tana sauraronsa fargabanta Da tsoronta ya tafi sosai sbd yanda yake mata da Kuma tinanin ya fasa komai. Ahankali taji hannunsa me laushi da sanyi yana shiga cikin rigarta ya shafi bayanta zuwa wuyanta kafin ya fara gangarowa cikinta dayake a shafe ya shafa ahankali take ta qanqamesa tana Jin wani irin numfashi na kufce mata ta tashi daga kwancen datake jikinsa tana dagowa zata kallesa ya Dora bakinsa kan nata yana mata wata fitinanniyan tsotsa yana bude botiran gaban rigarta gabaki daya lokaci daya batareda ya tsaya daya bayan daya ba kawai rigar ya bude suka ringa zubewa ya zare rigar daga jikinta yana jefarwa. Non padded bra din dake jikinta nude kala ya zubawa ido yana kallan fararen Kirjinta da suke ciki ya lumshe ido yana Kai hannuwansa ta bayanta ya balle hook na bra din ya zare ahankali ya jefar tayi saurin daga hannuwanta zata rife kirjinta ya riqe hannuwan yana saka kansa a maimakonsu take ta fasa wani irin malalacin kuka tana Jin jikinta na Dan tsananta rawa Dan Bata taba sanin da wannan rikitacciyar wasan ba Mai zare Kai. Rigar jikinsa ya jefar Shima yana sake hadesu yana mata mayyar tsotsa tako ina kafin ya miqe da ita a jikinsa ya nufi babban lafiyayyan gadonsa yana kwantar da ita tareda mata rumfa yana zare wandon baccinta da kafarsa sbd hannuwansa are busy da wani zazzafan aikin a kirjinsa da bakinta daya kissing kaman zai cinye. Fatma Jin abinda yafi karfin rayuwanta gaba daya kuka ta ringa Masa Wanda yake sake zare nutsuwan kansa yana sake Jin dadi da shauqi me karfi sbd Anny Bata taba Masa kuka ba ko a Daren farkonsu. Lafiyayyan nutsuwa da gamsuwa ya samu da fatman wadda taji jiki ba laifi Dan Kuwa gajiyan gaske ya sauke mata ta shekarun daya debo ba samun cikakkiyar gamsuwan aure da samun mace me sauran yarinta. Rungumeta yayi jikinsa yana lumshe idanuwansa yana Jin duniyarsa ta gama cika cif cif a yanzu dayake mace kaman Fatman Dan haka baisan lokacinda ya ringa sakawa su modibbo da duk Wanda yaje daurin aurensu ba albarka harma da Garba da Nicky da sukai sanadin rikicewan komai akai musu auren. Fatma Kam bacci da Dan zazzabin gurzuwa ne suka sakata lafewa a jikinsa sai gap da Asuba suka tashi. Wanka sukai tareda sallah kafin ya sake maidata bacci a jikinsa bayan ya sake samun wata gamsuwan a tareda ita wadda ta sakasa baccin me nauyi Shima yanajin kaman bai taba samun kwanciyan hankali da nutsuwaba kaman yau din. ******Dad a lokacin da yabar zaadens din cikin Daren da Jannah Kai tsaye LIMBAs suka nufa yana Jin zuciyarsa na hakura da dukkanin abinda ummah bataso, Abu daya gani ya Kuma fahimta ya Kuma saka kansa a gurin shine idan har yana so da kaunar umman kaman yanda yake ji to dole zai sakawa ransa kaunar danta idan har bazai iya kaunarsa ba sbd tsananin son da Jannah ke Masa dakuma kasancewansa uban jikansa dayake so tin baizo duniya ba, Ummah tana tsananin kaunar nasa Yayan da har ta zabi barin nata ta zauna dasu Wanda yasan shi bazai taba iya barin yayansa ba sbd tsananin son dayake musu Dan haka yasan dole tayi sadaukarwan da har abada bazai iya dena Sonta ba Dan haka ya zabi son dayake mata ya kaunaci 'danta akan abinda zuciya take saqa Masa. Suna isowa dayake securities sunsan Muhammad da motarsa take aka bude Masa ya shige suna Masa barka da zuwa. Parking yayi tareda Dan juyowa ya Kalli Dad din Wanda ya sauke ajiyan xuciya yana sake cirewa ransa Komai ya fidda wayarsa ya karbi numbern AZIZ LIMBA a gurin Muhammad din ya saka Kiransa Kai tsaye. A wannan lokacin AZIZ na tareda Sayd suna wata tattaunawa so lokacin daukan wayarsa ya wuce hakama baquwan number ce Dan Haka Kai tsaye kashe kiran yayi tareda kashe wayar gabaki daya yana ci gaba da abinda yakeyi. Duk me buqatan ganinsa ko magana dashi sayd yake nema Dan haka Dad bai sake Kiransa ba sai kawai ya kira sayd Kai tsaye Wanda yana ganin Kiran ya Kalli AZIZ din Wanda bai dago ya kallesaba hankalinsa na kan abinda yake karantawa. Daukan wayar sayd yayi Wanda take ya gane me magana cikeda yar girmamawa ya gaidasa yana miqewa yafice zuwa harabar gidan Dan tarbonsa sbd sanar dashi yayi Kai tsaye yana LIMBAs. Da girmamawa sayd ya tarbesu tareda bude Masa motar ya fito hakama Jannah wadda hannunta yake cikin na Dad dinta tana kallansa cikeda tausayawa sbd tasan ya ajiye komai ne ya hakura sbd soyayyar dayake mata dakuma wadda yakewa Umman AZIZ din. Babban palon gidan Kai tsaye sayd ya isa dashi yaje ya sanar dasu Mama harda Umman sai gashi duk sun fito cikeda girmamawa aka gaisa fiddausi ta gaidasa taje da Kanta takawo Masa ruwa batareda ma saka masu aiki ba sbd basa girmamawa a matsayin mahaifin Jannah da Kuma mijin Ummah. Ummah Bata fito ba mama dasu fiddausi ne kawai suka fito sai ga AZIZ Wanda sayd yaje ya sanarwa da zuwan Dzad din. Sanye yake da jallabiya fara qal me tsananin laushi da santsi tana Daukan ido ta zauna jikinsa daidai size nasa data fidda tsawonsa da kakkarfan jikinsa sai kamshinsa me sanyi dayake tashi hankalinsa kwance da kwarjininsa da sai ayau yake cike idanuwan Dad din Wanda ya qare Masa Kallo tin daga nesa yana hango kyawawan kamannin Fatimansa a gurin AZIZ din. Yana qarasowa gaida Dad din yayi yana kawar da mamakinsa cikeda girmamawa kafin ya zauna yana kallan Jannah wadda tayi Masa kallan tsaf kafin ya iso tana dauke Kanta sbd ganin nutsuwa da kwanciyan hankalin dayake ciki abinsa ita Kuwa duk tabi ta zama abinda ta zama sbd Tinaninsa da tinanin halinda yake ciki na damuwa. Dauke idanuwansa yayi daga Kanta yana Dan basar da murmushin ganin yanda tayi wani irin ya dawo da hankalinsa kan Muhammad suka gaisa Nan fiddausi da Falaq suka fice daga Palon suna barin manya, Sayd ma ficewa yayi hakama Muhammad fiddausi ce tayi Masa jagoran zuwa duba Aysha da jikin sai ahankali daidai lokacin Ummah ta fito sanyeda hijab har qasa hankalinta a kwance ta kallesa tana musu barka da zuwa Harshi har Jannah din Wanda Hakan ya sakasa rudewa ma daga abinda yake kokarin son fada ya fara kame kame. Dan boyayyar murmushi AZIZ ya sake yana tayasa Nemo zancen Daya manta yace "Duka komai ya wuce Dad" Karban zancen Dad yayi da cewa "Komai ya wuce ga Jannah Nan ta dawo hannunka,matarka ce iyalinka ce ina fatan har abada zaka zamo gata da majingininta itada Yayan da zata Haifa maka, A matsayin na mahaifinta ni nakawo Maka ita da kaina sbd na baka amanar yarinyata da kaina ina fatan soyayyar da kake mata zata dore har abada, Allah ya sake kawar mana da shedan yayiwa aurenku albarka tareda zuriarku" Amin" kowa yace kafin yaci gaba da nasiha tareda neman afuwa ga duka ahalin LIMBAs bisaga abinda ya faru shekaru wanda bai taba bude Baki ya nema yafiyar ba. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 81 Muhammad da bai taba isa dakin Aysha ba duk zuwan dayake yi ganinsu yawanci a Palo yake tsayawa a cikin mutane yake Dan iya ganinta ya gama ya tafi wani lokacin ma ko ganinta baya samun damar yi sedai yabar tarin kayan fruits dayake kawowa kaman hauka ya tafi sbd daga shi har ita sun rasa ta Yaya zasu fara fuskantar juna Dan hakanne suke da avoiding haduwansu su kadai. Ko a yanzu ma ya dauka fiddausi zata tsaya tareda su ne Dan haka ya isa dakin a natse fiddausi tayi knocking ta bude bakin tareda sallama ta duba taga Nicky din bata dakin tana toilet Dan haka tace ya shigo. Shigowa dakin yayi yana zaunawa a sofa cikin nutsuwa yana shaqar qamshin turarenta da bazai taba Manta kamshinba har abada sbd a wancan lokacin da kaddarar ta afku tsakaninsu ya dauki lokaci qamshinta na jikin kayan dasuke jikinsa lokacinda ya hadu da ita, Qamshin yayi yayi yaqi fita kayansa sbd tsadan turaren da karfinsa Wanda daga karshe kona kayan yayi sbd koyaushe suna Tina Masa yanayin nasu da bayason tinawa. Fiddausi juyawa tayi ta fice dakin tana jan kofar dakin. Shiru yayi yana Dan duba wayarsa a natse. Babu daukan time sosai sai gata ta bude kofar bathroom din tafito batareda tasan dashi ba Sai data fito sosai ta fara takowa tsakar dakin me girman dayake dauke da babban lafiyayyan gadon Turkish set da sofas masu laushi da ctable da sauran luxury decos. Kaman daga sama taga mutum a zaune kawai da sauri ta dakata tana kallansa da idanuwanta da sukai laushi sosai sbd Amai ne ta gamo tai brush. Ajiye wayarsa yayi Shima a natse yana dagowa ya zuba mata idanuwansa masu kyau da hakuri yana kallanta. Kasa daukan kallansa tayi tana Kuma rasa abin fada ta tako ahankali tana isowa bakin gado ta zauna shi Kuma ya gangaro da idanuwansa akan cikinta dayake bayyane sosai sbd sanye take da rigar bacci doguwa har qasa Mai Dan kauri babu ko hula akanta gashinta da bai taba samun kitso ba yana daure tsakiyan Kanta baa tanke ba sbd kada Kanta yayi ciwo. Tana zama qaramin mayafin dake kan gadon ta dauka tana rufe Kanta tana kasa dagowa ta kallesa ta fara kokarin hada maganar da zata fada ya katseta ya hanyar saukaka mata shi yayi maganar sbd tausayinta daya cikeda haka kawai sbd ganin yanda cikin yake mata kaman nauyi. "Yaya jikin? Ba karamin taimaka mata yayi ba daya karbi maganar Dan haka ajiyan xuciya ta sauke a boye tana Dan dagowa ta kallesa Shima ita yake kallan ta zubawa fuskansa me haske Ido tana mamakin kasancewansa fari sosai duk da a kauye ya rayu hakama nutsuwa da sanyinsa suna Nan babu sauyi duk da zai sameta a matsayin matarsa bai taba nuna wani rawar kai ko nuna girman Kai akan hakanba duk da yasan bai cancanci mace kamarta ba Amma duka yayi Shiru ya runguma sbd darajar abinda yake cikinta Wanda koma tayaya aka samesa dai jininsa ne. Hawaye ne suka ciko idanuwanta taji tana kasa iya yadda da zuciyarta akan cutatar dashi da aurenta Dan haka Bata iya amsa tambayarsa ba ta bude bakinta muryanta cikeda danasani da kunyar abinda taja musu tace "Ina rokon yafiyanka sbd nice sila Kuma sanadin halinda kake Ciki ayau na bacin suna da auren dayake kaman na dole a gareka" Ahankali cikin kunya da baqin ciki ta sanar dashi abinda ya faru Wanda tayi datasani da nadama harma da baqin ciki da tsanar Nicky din baya ta Kuma fara kuka tana rokon gafararsa. Shiru yayi yana kasa cewa komai sbd baisan mema zai fada din ba Dan haka ya kasa ma kallanta sbd zuciyarsa datai duhu sosai yana mamakin macen da zata iya bawa namiji abinda zai sadu da ita kenan a wancan lokacin da AZIZ dinne yasha haka zata basa Kanta ya sadu da ita ko me? Hakama da Ammar ne yasha haka zai haqewa Jannah da auren wani akanta sai rayuka da dama su lalace kenan duk sbd zuciyarta data Kitsa mata wannan mummunan tinanin da qazanta. Miqewa yai ya fice dakin kawai yana Jin tsanar kansa gabaki daya kasance yaji wannan mummunan zancen daga bakin macen da zata zamo matarsa Kuma uwar 'yayansa. Miqewa tayi tana kuka tabi bayansa da sauri tana Kiran sunansa muryanta na rawa sedai bazai iya tsayawa ba Dan bayason ya tsaneta yana buqatan tafiya kafin Tinaninsa ya dawo daidai zuwa wani lokaci. Palon ya ratso inda su Dad suke zaune suna magana har lokacin idanuwansa ko gani basayi itama nata idon ya rife ta biyosa da sauri tana sake Kiransa. Ganin yanda take tafiya Bata duba gabanta ne tana neman faduwa ya saka Mama tashi ta tareta tana cewa "Aysha lafiya Kuwa? Kuka ta fasa tana kasa boye komai ta fara fadan komai akan yanda ta samu cikin kunya da baqin cikin kalaman nata na sake kasheta tana kuka sosai tana ce su roki Muhammad din ya yafe mata. Kowa Shiru yayi sai a lokacin AZIZ ya Tina da lokacinda Jannah ta shiga halinda Ayshan ke fada Wanda shi kadai ne yasan da Hakan take yaji wani mummunan zufa na rufesa sbd kenan a wancan lokacin da Ammar Jannah tafara haduwa dashi komai zai iya faruwa ko me??? Saurin ajiye tinanin yayi sbd wani mugun nauyi da zafi daya rufe kirjinsa da idanuwansa take ya miqe baya ko gani sosai yabar palon. Dad ma da zufa ya gama jikasa miqewa yayi jikinsa na yar rawa yabar palon Shima yana nufar kofa sbd kenan da Mummunan balain da suke ciki yanzu ya kere komai da duka plans din Nicky din sunyi aiki da cikin Ammar da auren wani akanta ne yake kan Jannah din hakama da Shima AZIZ din cikinsa ne a jikin Nicky din,Jin Dad yayi kaman ma zaiyi amai Dan haka ya isa mota batareda angama meeting dinba kowa ya watse babu Wanda ya iya cewa komai sai Ummah datakai Ayshan dakinta ta wuce nata itama. Jannah ma da rawa jikinta yakeyi sosai miqewa tayi tana rasa gurin zuwa Dan haka tayi dakin fiddausi Kai tsaye tana neman guri ta zauna har lokacin rawa jikinta yakeyi ta dafe cikinta tana ta jerowa Allah godiyan da cikinta ayau ya kasance na mijinta AZIZ dinta bana Mummunan kaddarar da zata kashe Kanta ba akan baqin ciki. AZIZ ma yana isa Palonsa Jin yayi jiri ya debesa ya zaunar kujera da karfi, Abinda yakeji a kirjinsa Jin yayi yana Masa yawan da kaman ciwonsa Daya fara mantawa yana neman tashi sbd kishin Jannah kadai dayake neman kashesa na iya wannan maganar da abinda ya tashi faruwa kenan a baya. Jin yayi numfashinsa na toshewa babu abinda yake tsananin buqata face Jannah din gabaki dayanta Dan ita kadaice zata yaye Masa abinda yakeji ya ganta a gabansa ya Kalli cikinsa dayake jikinta ya sake tabbatarda ita tasace sai mutuwa Dan haka kai tsaye ya miqe baya ko gani sosai ya fito. Yasan tana dakin fiddausi Dan haka kai tsaye can ya nufa yana isa kofar dakin kafin yayi knocking aka bude fiddausin ce zata je ta kawowa Jannah da har lokacin jikinta ke rawa ruwa. Ganinsa tsaye idanuwansa jajir ya saka fiddausi janyewa daga kofar batace komaiba Shima baice komaiba ya saka hannu ya janyo Jannah din suka fice Bata tinaninta sosai itama sbd tsoron dayake sake jijjigata na kaddarar data tsallake. Suna ficewa fiddausi ta koma dakin tareda rufewa tana hayewa gadonta. Ganin tafiyanta kafafunta na hardewa ya sakasa juyowa ya dauketa cak yana barin bangaren da ita kwata kwata ya nufi Masa Wanda yake underground suna shige ya rufe kofar tareda ajiyeta bakin kofar ya zuba mata idanuwansa yana Jin duk ranar da wani yayiwa matarsa ko kallan shaawa ne zai iya zama makashinsa bare abinda aka fada din ya faru.... Ita Kanta zuba Masa idanuwa tayi hawaye masu zafi na tsiyayo mata batasan lokacinda ta fara godewa Allah daya saka aurenta da AZIZ din yana Nan ba hakama ayau taji Bata danasanin daya maidata cikakkiyar macensa da har ta dauki cikinsa ba. Shi Kuwa dayaji jikinsa na tsananta rawan ciwonsa take ya manneta jikin kofar palon yana hade bakinsa da nata yana Bata wata fitinanniyar mahaukacin kiss yana yaga hijabinta ya jefar yana sake manneta jikin kofar. Kuka takeson yi sbd halinda zuciyarta take ciki Amma ganin yanayinsa da lura da ciwonsa yana tashi ne ya sakata barinsa samun nutsuwar da ita. Kwance suke tayi Shiru a jikinsa har lokacin Bata iya cewa komaiba. Shima jikinsa a mace yake da kasalar dogon love din dayayi making da ita kafin ya bude Baki a sanyaye cikin nutsuwa yafara Bata hakurin kawo Nicky cikin rayuwansu da hakurin duka abinda ya faru tukuna ya bige da rarrashinta sbd kukan datake yi Masa ahankali na samun nutsuwa da sukuni a tareda mijinta a gidanta yanzu Kam. Washe gari lafiya kalau suka tashi Kuma kowa ya cire tinani Da damuwan komai sbd su Ummah ma sun sake zama da Ayshan sun mata fada da nasiha ta iyaye mata tareda sake dorata a hanyar data kamata. Har palon AZIZ Mama takai Ayshan ta basa hakuri sosai tareda nuna tubanta itama Mama ta sake basa hakuri akan nata kuskuren Jannah ma Aysha ta Bata hakuri ta Kuma hakura sbd ummanta data shige daki da ita itama ta sake mata fadan zaman aure da nasiha tareda Bata hakurin abinda Ayshan tayi suka watsar da komai aka ajiye. Nicky Bata sake sanin kyan hali nada dadi ba Saida taga a cikin wunin kowa ya yafe mata suka ajiye komai kaman bai faru ba sbd Ummah dataiwa kowa nasihar yafiya na Mantawa tareda tinatar dasu Allah bai bari sun samu kansu a mummunan kaddarar ba ko Dan haka su gode Masa su manta komai Tinda Ayshan da Kanta tayi nadama. Yanda kowa ya yafe mata aka ci gaba da Bata kulawanta da lafiyarta ya sakasa rasa Baki da idon da zatai musu godiya ga Kuma identity data samu a LIMBAs da batada shi a baya sbd a baya batada identity din daya wuce yayanta Wanda bama sa zaune qasa daya. Dad kuwa a Daren suna komawa kasa nutsuwa yayi sbd tausayin Garba Da nasa Dana yayansa da dayanxu sun qarasa zama abin kwantance. Muhammad Kuwa kwana yayi yana kukan baqin cikin da baisan Kuma wa zai fadawa ba sbd tamkar tonawa uwar 'yayansa asiri ne tinda koma menene shine yayi muamalar da ita bawai itace tayi dashi ba dan haka shima Mai lefin ne amma rayuwarsa ta cutatu matiqa. Alwala yayi ya kwana yana fadawa Allah kukansa tareda neman zabi da mafita mafi alkhairi a cikin lamarin nasa da Aysha. Dad ma daya kwana yana sallah washe gari bai fadawa kowa ba bayan modibbo dasu kawu daya kira a waya ya fada musu komai sbd su cire baqin cikin abinda suke tinanin garban yayi Susan ba laifinsa bane kaddara ce duka ta hau kanshi da ita Kanta Ayshan. Hakan Kuwa da yayi ya saka zuciyar kawu isiya samun sukuni da saukar nauyin dayake danne da ita tin ranar da cikin ya bayyana sbd yanajin kaman tarbiyansa ce ta gaza amma yanzu ya yadda da kaddara ce bawai halin garban ba Dan haka yaji ya yafe Masa Kuma ya fara rokon idan aurensa da Ayshan alkhairi ne Allah ya tabbatar ya Kuma inganta Masa rayuwan garban da zuriarsa. Shi kansa Muhammad din ko da gari ya waye Jin yayi damuwansa duka ta yaye bayajin komai face nutsuwa da sake aminta da hukuncin Allah Dan haka har cikin ransa yaji ya yafewa Ayshan tinda har ta iya fadan laifinta to tubanta tsaftatacciya ce. Fatma da Maheer sai rana sosai suka tashi tana fitowa sama ta wuce ta sauya kaya sbd tayi wanka acan tana saka kaya ta sauko taje ta gaida Dad Wanda ta tadda Maheer din acan Dan haka a kunyace ta gama tafito. Already an shirya dining Dan haka babu aikin datai kowa ya fito sukai breakfast masu fita suka fice ita Kuma ta koma sama ta kwanta a sbd batada kuzari ko kadan. #MAMUH 07019691719 BOOKS BY MAMUHGEE Buri daya 500 Kaunarmu 500 Min walk 500 Ubayd Maleek 500 Deen marshall 500 Noor Albi 500 Inayah 500 Idon Nera 500 Zafin Kai 500 Amatulmaleek 500 Ameenatou 500 Kalbim 500 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 82 A kwance fatma ta wuni sallah kawai take tada ita har yamma sai bayan magrib Maheer ya Kirata a waya akan ta shirya zasu fita. Simple shiga tayi ta doguwan rigar abaya me tsada ba kwalliya a jikinta ta ziro takarmin original Versace ta sauko Shima ya fito suka fice ba kowa ma a gidan lokacin sai Dad Kuma yana Palonsa. A LIMBAs ma Jannah fitan dare tayi da nata mijin Wanda basu dawoba sai dare sosai babu Wanda yasan dawowansu ma suka shige wanka kawai sukai suka kwanta bacci yana shigewa jikinta sosai kaman zai shiga cikinta tareda babynsa. A kwanakin kowa dena zama yayi sun zama busy sbd Shirin tafiyan datake gaban kowa, AZIZ LIMBA Greece zai tafi tareda matarsa wani aiki hakama zasu tafi da Nicky wadda Dr Nico ya roki akai Masa ita ta haihu acan. Ammar ma Shirin tafiyarsa da Ummah yakeyi Umrah daga can zasu wuce India inda zaiga wani qwararen likita acan na tsawon wata biyu Wanda dashi kadai ne zai tafi Amma yanzu tareda Umman zasu tafi sbd tanason daga can zata turasa sauka port Harcourt ko yayane shi yaje yaga mahaifinsa Wanda bai taba nemansa ba sbd bai daukesa 'dansa ba. Dad tinda yaji maganar tafiyar yaso joining nasu amma sbd yanason bawa ummah da Ammar din dama sbd alamu sun nuna Warakarsa taxo da yaddar Allah Dan haka sai ya kyalesu suyi tafiyar idan yaso daga India sai Ammar din ya wuce shikuma ya samu Umman acan su dawo. Maheer ma tafiyarsa da tasa matar zuwa Poland ta gama shiryuwa Dan haka lokacin kawai suke jira. Muhammad classes Dinsa na online sun karu sosai sbd yanda ya dage da Kuma yanda yake kokarin fuskantar Yayan Aysha Dr Nico idan yaje can ya saka ya sake zama busy Shima. Ummah Bata dawo zaadens ba tana LIMBAs haryanzu sai ta dawo zata koma tukuna ga Kuma bikin fiddausi da Sayd da zaayi Wanda Fiddausinma ta koma garinsu tini sai an daura aure a daukota tukuna Dan haka kusan tafiyan kowa sai bayan daurin auren ne Wanda aketa hidimar biki. Irin tarin dukiya da kudin da aka kashe a gurin lefen da akai na mutum hudu ya saka aka iringa yawo da dukiyar a media, Lefe uku ne Wanda duka AZIZ LIMBA ne ya ware dukiyan gaske aka hada, Na Jannah da Nicky Wanda yake tamkar na haihuwa sai na fiddausi da fatma Wanda yake na aurensu duk da itama Fatman da alama bugu daya ce Dan Kuwa tinda Maheer ya zare koyaushe yana manne da ita tin Bata saba ba harta saba koyaushe cikin zuba lafiyayyan soyayya da hot hot suke dan haka kafin Kace me ta debo ruwan dafa Kanta itama Dan haka koda aka fara bikin Fi su Ummah tini suka gano cikine a tattare da ita itama sabo. Ba kunya Dad ya bugawa su modibbo ya sanar dasu albarkan da aka samu sbd farin cikinsa shikam jikokin da sai yanzu zai fara samu Shima kawu jibo ba kunya ya ringa godewa Allah da akaiwa Fatman auren da yanzu Shima wannan cikin haka yanaji yana gani zasu qara rungumar 'dan gaban fatiha tinda dai yaran duk sun zare sai cikin haihuwa sukeyi kaman baa gaban iyayensu suke ba. ******An daura auren Sayd da fiddausi Wanda ya saka AZIZ LIMBA da mahaifiyarsa ziyartar gidan mahaifinsa da aka jima da mayarwa babban masallacin jumaar kauyen dama kauyukan zagayen Dan masallaci ne da aka Gina me girman gaske da solar datake haske kusan duka kauyen hakama tsarinsa kaman baa kauye ba Dan haka kaf nahiyar anan ake sallar idi da daurin auren kauyukan kusa duka kaf. Anan aka daura auren Sayd da fiddausi sbd garin su fiddausin da Shima yake wannan bangaren. Daurin auren yatara mutane sosai musamman zuwan manyan mutane kaman AZIZ LIMBA da jamaarsa sai zaadens da suma dukkaninsu suka halarta cikeda farin cikin kasancewansu ahali daya a yanzu. Dangin mahaifin AZIZ LIMBA gabaki dayansu qwansu da kwarkwatansu haka suka Taho ganinsa sbd sunfi shekara nawa a garare suna nemansa da inda zasu gansa. Basu samu ganinsa ba sbd ana gama daurin auren suka Kai ziyara kabarin Ummitah shi da Sayd da Zaadens wainda kowa jikinsa yayi sanyi suka bar kauyen. Su Ummah aka bari dasu Mama sbd su taho da amarya Dan haka dangin baban nasa ummah kawai suka samu gani wadda ta musu alkhairin Daya ringa sakasu kuka suna rasa abin fada, Tsohon Mijin Mama ma yazo dayaji ana rabon arziki Shi Kuma Jannah ce tayi Masa alkhairi sosai hakama ta qarawa dangin mahaifin AZIZ din. Securities sosai aka bari a kauyen har lokacin tafiya da amaryan yayi suka baro kauyen a lafiyayyun motoci har cikin Capital inda suka hau jirgin Lagos suka wuce. Ko da suka sauka 8 na dare Dan haka kowa a gajiye ya sauka. Bangaren sayd da aka sauya komai zuwa sabo Mai dauke da babban lafiyayyan Palo da 2 bedrooms a ciki sai babban dining room dayake hade da kitchen duk da bawai girki zatai a cikinsa ba tinda akai main kitchen aka Kai amarya fiddausi. Ummah jirginsu na sauka ita da fatma  drivern Zaadens ne yazo daukansu Dan haka tin daga airport suka rabu. Jannah dake Jin kaman zata haihu sbd gajiya sallah kawai tayi ta kwanta bacci ya dauketa sai tsakiyar dare ta samu daman tashi cin abinci ta tada AZIZ din Wanda ya sauko gadon sanye da rigar bacci da bvlgari short qarami Daya manne jikinsa. Basu fita ba kitchen din Palonsa suka tsaya ya hada mata iced coffee da shortbread cookies taci ta Koshi ya daukota suka dawo dakin suka kwanta tana lafewa jikinsa. Washe gari haka suka tashi hankali kwance ba wani shirin duk da a Daren ranar jirginsu zai tashi subar qasar. Bayan sallan magrib bada jimawa sosai ba motar Muhammad ta shigo harabar gidan yayi parking ya fito sanye da fararen Gucci wears fuskansa fresh ya sake samun kwanciyan hankali da nutsuwa ya nufo ciki. Su Jammy ne suka tarbesa suna Masa barka da zuwa. Mama ce tafito suka gaisa tana sake Masa gajiyan biki Shima yayi mata suka Dan tattauna sama sama kafin tace ya qarasa dakin Ayshan tana ciki. Miqewa yayi ya qarasa yana sake Jin nutsuwan fuskantarta Dan haka yana isa kaitsaye yai sallama yaa bude dakin ya shiga. Tana tsaye gaban mirro ta gama rufe handbag dinta data saka wayarta a ciki ne taji sallamarsa ta juyo ahankali jikinta na mutuwa ta kallesa tana Jin sanyin ganinsa kafin wucewata. Zuba mata ido yayi kafin ya sauke ajiyan xuciya yana sake mata kyakkyawan murmushi me sanyi yana zaunawa yace "Yaya jikinki? Harkin gama Shirin tafiyan ne? Zaunawa tayi tana kasa dauke idanuwanta daga murmushin dayake kan fuskansa kafin ta iya bude Baki tace "Eh na gama shiryawa" Numbernsa datake rubuce jikin card na zaadens Daya rubuta ya miqa mata yana cewa "Idan Kun sauka kin nutsu kin huta pls ki kirani" Karba tayi a Sanyaye tana cewa "Kayi hakur..... Girgiza mata kai yayi yana sake qayata fuskansa da murmushi me Kyau yace "Ya wuce ki dena tada zancen Allah ya yafe mana gabaki daya, Ki kula da kanki sosai idan kinje, Kar kiyi tinanin komai sbd babyn" Wani sanyin maganarsa taji ta dago tana kallansa har lokacin ta gyada kai tana kasa dena kallansa sbd tinanin babynta zai iya dauko sanyin halinsa da hakurinsa tareda Kyan fuskansa bayan kyan halinsa. Shiru sukai kowannensu yana rasa abin fada shine ma yake Dan daurewa yana kokarin tambayarta yanda take jin babyn tana basa amsa a kunyace. Anan yayi ishai har sai da time na tafiyansu airport yayi shine ya riqo handbag dinta bayan su Jammy sun gama fita da kayanta suka fito harabar gidan. Saida kowa ya fito aka gama shirya komai har motocin an tayar kafin AZIZ LIMBA ya fito hannunsa riqe dana matarsa a gefensa dukkaninsu suna sanye da Ash Balenciaga wears da sneakers ita tayi rolling mayafi Mai laushi da handbag dinta qarama ta original LV bag shi Kuma p-cap ce a kansa haskensa na daukan ido. Yana fitowa Kai gurin Mama sukaje sukai mata bankwana tayi musu addua kafin yayi bankwana da babynsa data maqale Masa kaman zata koma baby qarama suka fito suka shige mota. Fi ma kaman kada ta rabu da Falaq Amma hakanan sukai bankwana suka shige mota take aka fice daga gidan dasu. Aysha a lafiyayyar motarsa Muhammad ya dauketa daban suka jera zuwa airport. Koda suka isa cikin saa Kuwa suka hade da Maheer da fatma Wanda Suma a Daren jirginsu zai tashi su Ummah da Ammar Kuma sai washe gari. Su Jannah ne suka fara dagawa kafin su Maheer daga baya Dan haka kowa sabon babin rayuwa ta fara bude Masa daga nan. *******Sun sauka washe gari Dan haka tin daga airport Dr Nico ne ya tarbesu Kuma yayi farin cikin ganin kanwarsa sosai da babynta dayake cikin koshin lafiya Dan haka tin daga nan suka rabu ya tafi da ita. Su Kuwa Kai tsaye masaukinsu suka nufa sbd Sam baa gida zasu sauka ba sbd gidan yana buqatan a sauya komai Tinda matan gidan zasu tare ne yanzu a matsayin amare. Wani luxurious Tower hotel suka sauka Wanda dakin AZIZ din yake karshe na Sayd na Fi Kuma yana kusa dashi Dan haka babu tazara a tsakaninsu sbd yanason Sayd yaji dadin rayuwan aurensa da sabuwar macensa. *****Baccin gajiya sosai sukai babu abinda yake tashinsu sai sallah wadda sunayi suke komawa bacci har sai yamma lis gajiya kowa ya sakesa tukuna sukai wanka suka fito balcony din dakinsu inda wata ni'imtacciyar iska take kada musu me sanyi da nutsuwa. Abinci ya aka kawo musu Wanda sukai order aka Jeresa cike da table din dayake balcony din gaban qaramar swimming pool din dake daukan ido sbd tsaftar ruwan. Wayoyi dukkaninsu sukeyi a natse hankali kwance har sai da sukai magrib tukuna suka zauna cin abincin tana kan qafafunsa daga ita sai wata fingilalliyar rigar da kusan duk cinyiyinta a fili Dan kadan ma da a sauka daga cikinta. Shima short ne kawai a jikinsa Dan haka akan kafafunsa ta fara cin abincin bayan ta kashe wayarta gabaki daya. Abincin yaci Shima yana gamawa sallar ishai sukai suka dawo ya zauna sai a lokacin ya zuba hot coffee dinsa me zafi sosai zai Sha. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 83 SECOND TO THE LAST....... Qarasowa tayi itama ta zauna kan kafafunsa tana Daukan cup din coffee dinsa takai bakinta Kai tsaye Tasha batareda sanin yanada zafi sosai ba take ta saki qara tana ajiye cup din da sauri tana miqewa bakinta na mata wata irin azaba sbd Da yawa tasha. Kamota yayi cikeda kulawa yana janyota jikinsa yafara hura mata bakin yana shafawa ahankali yana cewa "Sorry,sorry Mrs LIMBA" Hawaye idanuwanta suka ciko dashi tana cewa "Meyasa baka fadamun yanada zafi sosai ba ni wlh na kone ma" Sake shafa bakin yayi yana hura mata iskan bakinsa ahankali yana cewa "Bansan zakisha bane Sorry baby" Mita ta sake bude baki tanayi tanajin masifa na cinta wadda duk kwanakin haka kawai komai masifa take Masa. Ganin tanata mita yana rarrashinta amma ta kasa denawa ya sakasa kama fuskanta ahankali yana Dora bakinsa kan nata ta fiddo harshensa yafara lashe lips dinta yana hurawa ahankali yana cewa ya dena?? Girgiza Kai tayi ya kama lips din ya fara tsotsa ahankali yana lumshe idanuwansa ya kalleta yace yanzu fa?? Girgiza Kai tayi tana kallansa. Cikin bakinta ya saka harshensa ahankali yana laso kowane saqo na cikin bakin kafin ya fara tsotsa ahankali yana dauketa sama ahankali ya zauna da ita akan inda suka tashi tana Kan jikinsa yana ci gaba da tsotsanta tsawon mintina kafin ya zare bakinsa ya Kalli fuskanta itama shi ta bude idanuwan tana kalla ya bude Baki da wani mayen sautin rikita mata tinani yace "Ya ya?? Da Kanta ta kama fuskansa ahankali tana Kai bakinta lips dinsu suka gogi juna ta sakar Masa numfashi me dumin Daya saka idanuwansa lumshewa suna sauyawa ta bude Baki da sautin daya jisa har cikin jijiyan kansa tace "Idan nace da saura fa?? Hannunsa ya ziro ta qasan rigarta datake kama da babu ya shafi cinyarta kafin ya shafi cibiyarta data sakata lumshe ido yayi sama da hannunsa yana zare rigar ta fice gabaki daya daga jikinta ya jefar gefe yana kallan kirjinta da suke cikin Transparent underwired bra din da babu abinda baya gani a cikinsu.. Lips dinsa ya fidda harshe ahankali yayiwa wata lasa yana shafar saman bra din kafin ya saka hannunsa bayanta ya balleta ahankali yana jifa da ita gefe yakai bakinsa ya lashi gefen fuskanta yana fidda numfashi me sauti ya cika hannuwansa duka biyun da abinda yake sake kashesa a kirjinta yafara kissing bakinta passionately yana sake rikita jikinta da hannuwansa. Kissing dinsa takeyi itama tana sake rikita lissafinsa daya gama lalacewa tana shafa kirjinsa zuwa cikinsa da mararsa take ya ringa fidda numfashi masu karfi suna rikita gurin da zazafafan numfashi da Nishin da jinsa kawai zai tada tsikar jikin mutum. Sbd yanayi na cikinta daya fara tsufa ya saka salonsu sauyawa da dama Dan haka a inda suke din tana zaune kan kafafunsa ya gyara mata zama yana ware kafafunta dakyau akansa ya fara Bata rayuwan data kusan saka naquda kamata cikin wani irin lafiyayyar soyayya da iya binta ahankali harsuka samu nutsuwansu suka kwanta a gurin tana jikinsa suna Jin gabaki daya rayuwarsu na gama daidaita a yanzu. A daidai wannan lokacin Says da Fi suna nasu dakin wadda Saida suka gama komai cin abinci sukai sallan ishai da nafila tukuna sukai Shirin bacci tana kokarin barin gaban mirror sanye da kayan baccinta riga da wando masu kyau tana fidda kamshi me sanyi ya kasa dauke idanuwansa daga Kanta yanajin hakurinsa ma gabaki daya ya gama qarawa sbd ko hannunta bai kama ba tin ranar da aka kawo Masa ita sbd zazzabin datake Dan kwana dashi kullum na gajiya da abubuwan da aka ringa bata a gida tana sha da ci shiyasa ya barta ta warke. Tasowa yayi yana qarasowa bayanta ahankali ya rungumota ta bayan yana sauke ajiyan xuciya me sanyi da tsafta sbd son dayake mata a xuciyansa kaman bazai iya riqe kansa ba ayau din kwata kwata Dan haka ya sake qanqameta ahankali yana zira kansa wuyanta yana Jan kamshinta da duk ta sauya Masa. Shiru tayi gabanta na Dan faduwa ta Dan kama hannunsa zata zame jikinta ya sake qanqameta yana girgiza mata kai sbd shi kwata kwata ma jin yake yana neman fita hayyacinsa tin baiyi mata komaiba. Juyo da ita yayi suna fuskantar juna ya Kafeta da Kallo yana yiwa Allah godiyan Daya nuna Masa ya mallaketa dan gap yake da rasa kansa akanta Shima. Jin kallan dayake mata ya sakata dagowa ta kallesa zatai magana ya girgiza mata kai yana cewa "Don't say a word pls...ya Dora bakinsa akan nata yana fara kissing nata ahankali ahankali kafin yaji komai na loosing take yafara mata zazzafan kiss yana hadeta da madubi yana lumshe idanuwansa hannuwansa na shafa wuyanta dayake son gangarawa ga kirjinta dasuke a cike Kuma a kyam. Kasancewan tanada wayewanta ya saka batai kokarin hanasa kantaba sedai fargaban datake cinta da ganin irin karfinsa dayake bayyana Dan daukanta yaji cak ya kwantar a gadonsu yana zare rigar jikinta ya jefar Shima yana karewa bridal bra din dake kirjinta Kallo yana hadiye wasu shegun yawun da Saida maqoshinsa yayi kukan wucewansu take ya juyata baya ya zare rigar ya shafi curve dinta tukuna yajefar yana kama na zahirin yana Jin kaman zai zuba ihun abinda yakeji. Tsananta tsoron fiddausi yayi Jin yanda yake zafafa a cikin yanayinsa Wanda yake zuba mata zafafan romance din da jikinta take yayi dumi tafara rawar jikin Jinsa da girmansa kafin tayi wani yunqurin roko ko zamewa tini ya gyarata yana kama hanyar maidata macensa batasan lokacinda ta sake rikicewa ba da tsoro da zafin datakeji shikuma take fara hidimarsa cikin zaucewa yana fidda numfashi da Nishi masu karfi yana ambatar sunanta kama zai zare sbd abinda yake ji na yawo a kansa da kunnuwansa. Sbd Jin kansa cikin sabuwar rayuwan daya manta dadinta zarewa yayi ya kasa tausaya Mata so biyu yana aikace ta Wanda dole da safe Saida aka Dan Nemo dr ta dubata sbd zazzabi me karfin data tashi dashi na rashin sabon abinda ya sameta. Ita Kanta Jannah da suka kwana suna shiriritansu da kasala ta tashi Dan haka daga su harsu Sayd din Saida suka kwana biyu basuga juna ba duk da suna guri daya. Sai da sukai sati biyu cif basu fita koina ba babu abinda kowannensu yakeyi sai hutawa da iyalinsa hakama acan Maheer Shima hutawa yakeyi da tasa matar kafin ya fara fita abinda ya kawosa. AZIZ ma ranar da suka fara fita asibiti sukaje aka Duba Masa babynsa da matarsa kafin suka wuce wani gurin daban dagashi sai ita. Fiddausi jinya takeyi kwana biyu sbd wutar da Sayd ya bude hutawansa kawai yakeyi Saida Tasha wuyan kwana biyu tukun ta saba itama tafara gogewa tana basa hadin Kai yanda ya kamata ai Kuwa Hakan ya qarasa kashesa akanta. Sati uku kafin suka hadu da Fi suna fita nasu yawon shan iskan harma da Aysha da suke zuwa dauka sbd ta sake sakewa Dan ita tana kusan gap da haihuwa sbd cikin ya tsufa sosai ga Muhammad dinta Shima ya dage sosai yake kiranta yana Jin lafiyanta Dana babyn Wanda ganin hakan da yanda mazajen su Jannah din ke kulawa dasu suna soyewansu hankali kwance ya sakata fara shaawan nata auren da Muhammad din Wanda baya Nigeria Shima yana Malaysia gurin karatunsa daya fara karfi da yaji wanda Ammar ya gama samar Masa da komai Dan da gaske yakeso rayuwan Muhammad din ta inganta. *******Watansu biyu a qasar nakuda ta tasowa Nicky Wanda ta saka hankalin Jannah tashi ganin halinda Ayshan ta shiga Dan haka duk da shiga damuwa da fargaba Saida AZIZ din ya rungumeta jikinsa yana kwantar mata da hankali suna jiran haihuwan duka suna asibiti. Acan India ma su Ummah da Ammar sun shiga adduar Allah ya saukar da Ayshan lafiya. Su Dad ma adduar sukeyi hakama su modibbo da aka sanarwa, Maheer da fatma ma daketa laulayinta basu dawo ba Dan haka daga can ana haihuwa Greece din suka wuto. Aysha Nicky ta haifi baby girl dinta Mai Kyau da lafiya sbd kamannin mahaifinta data dauko hasken Kuma da kusan na Nicky dinne duk da Shima Muhammad din fari ne amma kasancewan Nicky tafisa hasken kana gani kasan na Mamanta ne. Farin ciki da murna aka ringa yi musamman Muhammad din wanda baida daman tahowa duk yanda yaso sbd karatun dayake riqe dashi babu dama ko kadan. Anturo Masa 'yarsa ya gani yayi farin ciki yayi sujjada ya godewa Allah ya kuma ji har cikin ransa yana tsananin kaunarta da Mamanta. Nicky tayi video call dashi yagansu itada babyn ya Kuma nuna musu kulawansa da tsananin son kasancewa tareda su sedai ba dama. Cikin kulawa Nicky din tace Karya damu suna jiransa har lokacin da zai samu dama. Gabaki daya duka families din mantawa sukai da yanda aka samu babyn Dan haka farin ciki da kaunarta sukeyi abinsu Wanda Ammar daya iso bayan isowansu Maheer Muhammad ya basa daman sakawa babyn suna. KHADIJATUL KUBRA Ammar ya sakawa babyn wato sunan MIMI Kuma da sunan MIMIn zasu Kirata, Aikuwa takwarar da akaiwa Mimi ya saka kaunar yarinyar sake shigar familyn zaadens din illai Kuwa ana sati biyu cif da haihuwa aka daura auren AYSHAN da MUHAMMAD GARBA Wanda daga amaryar har angon basa guri daya Zaune. Jannah tsananin kaunar datakewa babyn kaman kada su rabu sbd Nigeria da Ayshan zata koma gurin Mama ta qarasa jegonta acan sbd suna yin 3 month zasu wuce Malaysia gurin Daddyn Mimin Wanda zasu zauna acan kafin gama karatunsa tukuna su dawo Nigeria kwata kwata. Watan Mimi Daya cif da haihuwa suka dawo Nigeria wannan Karan hadda Dr Nico Daya kawo kanwarsa da kansa kafin zai koma daga baya. Ummah sbd haihuwan Jannah da edd yayi zamanta tai anan shi Kuma Ammar ya wuce gurin mahaifinsa da yayiwa Ummah alkwarin zuwa Kuma abin farin ciki Dad ne da kansa ya isa port Harcourt din suka hade yakai Ammar din da hannunsa Wanda a ranar d suka tafi farin ciki da Dana sani tareda nadamar abinda baban yayiwa Ammar yana kwance yana jinya tsawon shekaru hudu yayi nemansa harya gaji babu labarin zaadens. Ammar ya yafe Masa duk da babu wani kusanci ko kauna me karfi dayake ji akan baban sbd ya tashi da baqin cikin abinda yayiwa mahaifiyarsa a Daren gap da Asuba Allah ya karbi ran baban Wanda Kuma baida da namiji ko daya bayan Ammar din Dan haka washe gari dasu akai janazah. Fasa tafiya Dad yayi Saleem ma ya iso zaman gaisuwan harma dasu modibbo duka sun taho da baba Al'hassan sunxo har port Harcourt din gaisuwa. Zaadens din basu tafi ba Saida akai sati biyu cif da rasuwar suka tattara suka tafi. Gadon dukiyar da aka bawa Ammar din gabaki dayanta sadaka yayi da ita tareda bude masallatai sbd ladan tajewa iyayen nasa sauran kudin Kuma ya dauko kaso me tsoka ya bawa muhammd yace a juyawa Mimi dukiyar sbd idan ya mutu a musulunce batada gadonsa Dan haka a juya mata. #MAMUH 07019691719*_KALBIM_* Mamuhgee Book 2 Chapter 84 Last chapter *******Rasuwan baban Ammar da sati uku Jannah ta haifi lafiyayyan baby boy dinta da babu inda ya daukota sak Daddynsa Dan haka ya tabbata baby limba din da AZIZ din da yarsa Falaq suke fada. Farin cikin LIMBAs da Zaadens Kam a yanzu ya wuce na koyaushe duk da Tasha wahala sosai a gurin haihuwan danma AZIZ din yana tareda ita yana Bata wata irin kulawa kaman zai soke career din likitocin yakeji sbd sun kasa rage mata azabar haka dai ya ringa tayata wahalan har Allah yasa ta haihu suma Doctors din suka huta. Kulawa da Ummah da Fi dashi kansa uban gayyar suke Bata itada babyn ya saka zaadens daurewa suka qi zuwa duk da kaman su zo su qwace Jannah din sukeji. ABDULAZIZ AZIZ LIMBA shine sunan da AZIZ LIMBA din ya sakawa 'dansa Kai tsaye sbd Yana son 'dansa ya zama AZIZ LIMBA ubansa. Watansu Daya suma suka tattaro suka dawo lokacin fiddausi ma anata fama da laulayi. Suna dawowa gida Ummah ta wuce da ita bayan mama ta rarrashesa yabarsu tayi zaman haihuwanta a gidansu kenan. ********Tinda suka dawo ayyuka sukai Masa yawa Dan haka shi da Sayd suka sake tafiya sbd ma ya basu Daman zaman haihuwan gida hankali kwance Dan idan yana Nan bazai iyaba koyaushe yana zaadens. Dad da dukkanin zaadens Jin AZIZ LIMBA junior sukeyi kaman Rai sbd duka soyayyar Jannah ta koma kansa sai gasu AZIZ LIMBA junior a bakinsu kaman salati tinda babu yanda suka iya ga Ummah a gidan rayuwansu Takoma kaman baya ahalin ya rayu a cikin sabuwar rayuwa me dadi da nutsuwa. Ummah data San abinda take gani a gurin Falaq bayan tafiyan da akai aka barsu Saleem kusan koyaushe yana gidan yarinyar ta gama gigitasa ya gama mutuwa akanta dole ummah ta fara neman yanda zatai a tinkari AZIZ da zancen aurensu tinda exams take rubutawa yanzu ta gama secondary gwara ayi mata aure. Baba Al'hassan tafara sanarwa Shima take yayi Naam da Hakan ta sanar d ummah saiga zancen har gaban Dad da kowa Nan kowa ya rasa ta inda zata fara tinkarar AZIZ LIMBA da zancen auren Falaq Dan Sanin kowa AZIZ LIMBA din bazai taba yadda ba yanzu. Saleem Kuwa ganin anriga ansani ya kasa hakura ya daga hankalin Dad da ummah akan a taimaki rayuwansa awa AZIZ din magana ko ba yanzu zai mata aure ba shi a daura auren zai jira harta gama karatunta. Da wannan su Dad da baba Al'hassan da alh saad harma da tsohon aminin mahaifinsa aka kira alh Aliyu duk aka Tara wainda zasu iya tinkararsa tukuna aka tinkaresa da zancen yana dawowa. Shiru yayi yana dagowa ya kallesu gabaki dayansu yana Jin wani irin dumm sbd anzo Masa da maganar da bazata taba yiyuwa bane Dan shi baimasan Falaq din tasan menene soyayya ba sbd haryanzu kallan yar babynsa yake Mata. Girman mutanen dake gabansa ne da duk aka Tara Masa ya sakasa kasa cewa komai sbd bazai iya amincewa ba hakama bazai iya cewa bazai musu abinda suka taru suka rokesaba. Falaq din ya kira yana mata kallan mamakin Daya kasa sakinsa wai soyayya takeyi da saleem Daya tsananin girmanta. A natse ya kalleta ya tambayeta ta kasa musawa tace eh. Sake tambayanta yayi ta yadda a daura mata auren da Saleem still tace aa ita yanda yace haka zatayi. Murmushin karfin hali yayi yace ta tafi kawai. Sbd zuciyarsa data gama sakewa da kasa iya hanata abinda takeso da Kuma duba girman su baba Al'hassan din da matsayin ubanta da aka basa bayan ga ubanta Daya haifeta a zaune dashi ake tausarsa yasakasa amincewa. Dad na ganin ya amince ya fidda sadakin dasuka zo dashi akai Komai cikin Sunnah take aka daura aurensu Amma da sharadin da AZIZ din ya bayar karatu zatai sai tagama zaayi biki ta tare. Hakan kowa ya yadda dashi take akai karkar arziki cikin farin ciki. Saleem a ranar Jin yayi kaman zai taka kan jariri sbd murna da farin cikin cikar Burinsa. AZIZ daya shirya daukan matakin yanke haduwan Saleem din da Falaq din sbd da gaske yake bayason kowace sabuwar rayuwan aure ga 'yarsa saita gama karatu Dan haka take yasa sayd ya fara Shirin tafiyarta da Aysha Nicky tayi karatunta acan a gidansu Muhammad din batareda ya sanar da kowa kasar da zata karatun ba musamman Saleem din. *******Saida Mimi tayi wata biyar cikin na shida tukuna suka bar qasar zuwa Malaysia tareda Falaq wadda tinda aka daura mata aure Bata sake haduwa da Saleem Zad ba a zahiran. Jannah ma suna barin kasar ta koma gidanta tareda AZIZ LIMBA junior cikeda lafiyayyan gyaran data samu daga ummanta hakama tareda dukiyan aure me yawan gaske. Jannah na komawa fatma ma Takoma gida haihuwa bayan Maheer ya yadda dakyar bayan su modibbo sun roka sosai Dan haka yace idan zata haihu zaa aika mata nurses. Mama Jannah na dawowa tafiya tayi itama zuwa kauye ganin gida sbd AZIZ din daya koma mata sabon mutum gabaki daya ya zare a cikin gidan kaman bashine Mai kamewa ba idan ya fita ba fuska. ******Jirginsu Aysha Nicky na sauka Malaysia,Mimi's Dad kaman yanda Nicky ke fada shine yazo da kansa airport ya tarbesu cikeda tsananin kauna da soyayyar data ginu a xukatansu batareda sun saniba sbd 'yarsu. Ya sauya sosai ya zama Wani sabon mutum daban Wanda kana kallansa kasan Allah ya masa halittar Kyau da nutsuwa. Ita Kanta Nicky ta sauya sosai tayi jikinta me Kyau haskenta ya qaru sbd ta koma yar gayunta ta baya tayi fresh ga babynta me Kyau kana gani kasan yar turawa ce ga hutu da daulan d suke ciki. Kallo Daya muhammd din yayiwa Ayshan yaji sanyi da nutsuwa na cike zuciyarsa data matsu da zuwansu. Itama kallansa tayi ta sauke ajiyan xuciya tana Jin daga karshe dai sun iso hannun Wanda zasuyi rayuwan farin ciki kaman kowa itada Mimi. Karban yarsa yayi ya rungumeta jikinsa tsam yana kissing fuskanta data daukosa sak yana mata addua. Falaq ya kalla da kulawa ya mata barka da sauka kafin ya tsayar da idanuwansa akan Aysha data dauke Kai qasa a natse da kulawa ya miqa mata hannunsa daya yana cewa "Barka da sauka Mimi's Mum" Murmushi me sanyi ta sake tana kama hannunsa ahankali da nata hannun suka sauke ajiyan xuciya a tare yana nufa mota dasu hannunsa riqe dana matarsa daya matsu ta iso garesa sbd yanda yake jinta a zuciyarsa yanzu da Kuma gama kunce Masa lissafi datai gabaki daya a videocalls da sukeyi da bayyanarda nonuwanta gurin baya Mimi. Mota suka shiga suka isa gidansa Mai Kyau da tsari nanny din da Dr Nico yariga ya samarwa Mimi a ranar itama ta iso tana gidan tana jiran su Dan haka Falaq aka Kai babban lafiyayyan bedroom dinta dayake palon farko sai bedroom din Ayshan da nasa Master bedroom din dayake Dan kurya kadan da qaramar Palo me Kyau, Komai na gidan me Kyau da tsari da wayewa ne sbd Dr Nico da kansa yazo suka kama gidan sbd yasan tsarin kanwarsa Muhammad ya bada kudinsa sosai akai Komai sbd bayason Dr Nico ya taimaka Masa sosai yanason ya riqe matarsa da yarsa da kansa. Dr Nico yayi mugun yabawa da Muhammad din sbd halayensa masu kyau da nutsuwa Dan haka yaga inda kanwarsa zatai rayuwa da Kuma mijin da zatai rayuwan dashi Shima ya bawa muhammd dukiya me yawa yace a hada duka a juyawa Mimi yabar Malaysia ya koma. Tsarin gidan ya saka zuciyar Aysha sake yin fes sbd zasu rayu a cikin inda zasu ji dadin rayuwansu da soyayya. Hutawa sukai sai dare suka fito da wankansu ya fita dasu cin abincin sikaci suka dawo suna sallan ishai kowa ya shige sai baccin gajiya. Washe gari da kansa shi kadai yaje shopping na abubuwan buqatan Mimi da sauran abubuwan komai da zaa buqata a gidan yana dawowa Shima ya karbi Mimi ya shige dakinsa da ita sukai baccinsu sai yamma sosai suka fito ta tashi lokacin. Sake mata wanka da kaya akai Shima Wonkan yayi ya fito a dining sukaci abinci gabaki dayansu Wanda nanny ce tayi girkin. Suna gamawa fita yayi sai dare after 9 ya dawo lokacin Falaq ta shige tini hakama nanny babu kowa. Rufe koina yayi ya kashe komai yana isa dakinsa yayi wanka haryayi Shirin bacci yaji kukan Mimi ya fito y isa dakin Ayshan ya bude Yana shiga idanuwansa akansu. Sunyi Shirin bacci Mimi tafara rigima. Karbanta yayi yana mata yar wasa ba Bata lokaci Kuwa bacci ya sake dauketa. Tafiya yayi da ita dakinsa yana cewa Ayshan ta Kai Masa gadonta can. Biyosa tai da gadon tana shiga dakin sanyin AC da kamshinsa me sanyi kaman shi suka shiga hancinta ta qaraso tana gyara gadon shikuma ya kwantar da mimin yana mata addua. Yana gamawa ya juyo yana kallanta tana tsaye itama tana kallansa cikeda Burgewa sbd yanda yake kaunar yarsa. Kayan baccin dayake jikinta ya kalla wata yar qaramar riga ce wadda ba transparent ba Amma batada tsayi. Cikin sanyi tace "Goodnight" tana juyawa zata fice ya kamo hannunta yana Dan takowa ahankali ya iso bayanta gap ya Dan shaki kamshin wata fitinanniyar khumrah datakeyi wadda take cikin kayan Mama data siya mata na gyaran jiki. Sake shakar kamshin yayi yana Dan sake hade bayanta da kirjinsa ya zagayeta da hannuwansa ya sauke numfashi me sanyi ya sake saukewa yana sake shigar da ita jikinsa yace "Ina zaki tafi ki barni da Mimi bayan zata iya tashi neman Mum dinta" Kasa juyowa tayi ta bude Baki tanajin yanda yake sauke mata numfashi me dumi a fatar wuyanta tace "Idan ta tashi ai bana nesa" Fatar wuyanta da tsikar gurin ta tashi sbd numfashinsa dayake sauka yakai bakinsa ahankali yayi kissing wuyan yana cewa "If baki yiwa Mimi nisa ba Mimi's Dad fa?? Sai a Lokacin ta Dan juyo Kanta kadan ta kallesa tana kokarin janyewa daga kisses din dayake sauke mata wuya sbd zazzabin dasuke neman sakar mata. Matseta yayi jikinsa yana birkitota suka fuskanci juna yana sake Jin kamshinta har cikin kwanyarsa. Idanuwansa suka fara nuna mata halinda yake ciki take taji Dan tsoronsa sbd Tina karfinsa. Zamewa take kokarin yi ba zato sbd bai iya kwana kwana ba ya bude baki yana mata kallan abinda yakeji yace "I love you Nana Aysha, I love you Mimi's Mum" Cak ta tsaya tana kasa janyewa daga garesa Kuma sbd gabaki daya zuciyarta dataji tayi mata wani irin fayau da fresh. Kallan cikin idanuwansa yayi ya sake maimaita mata zancen Wanda ya sakata fasa janyewa ta shige jikinsa ahankali tana rumgumesa. Shima rungumeta yayi yana jero mata gaskiyan abinda yake ransa gameda ita Dan yarsa. Gabaki daya kashe mata jiki yayi da kalamansa da gaskiyansa Dan haka ta bude Baki ta fara Masa godiya da nuna kaunarsu garesa itada yarta. Janta yayi sukai alwala suka fito sukai sallah yayi musu addua da Kuma duk abinda zasu Haifa kafin ya zare mata doguwan rigar sallar yana daukanta cak ya nufi lafiyayyan gadonsa da ita yana Jin tsananin buqatan kasancewa da ita. Laushi da qamshin dayake tashi a fatar yake sake ruda Tinaninsa Dan haka rigarta kawai fara zarewa ya yar yana zubawa plunge bra dinta idanuwa sbd cikakkun kirjinta da suke ciki suna daukan idanuwansa. Rasa ta inda zai fara yayi sbd shauqinta da yai mugun Masa yawa Dan haka itace ta kamo fuskansa ahankali tana Dora bakinta akan nasa tafara kissing nasa cikin sanyi Wanda take ya karba kissing din yana mata mayen tsotsa yana mannota kirjinsa idanuwansa na wani rufewa. Kissing din da sukewa juna yana mata wata irin shafa ya dagota jikinsa gabaki daya yana sake manne bakinsu kaman zai hadiyeta gabaki dayanta. Bra dinta ya dago yana yiwa Wata mayyar Kallo ya rasa t inda zai zareta daga jikinta Dan haka ya balleta gabaki daya ta gaba yana Rabata biyu ya jefar yana qarasa kwantar da ita flat akan gadon bayan ya jefar da nasa kayan baccin kasa yana fara kokarin kasancewa da ita kaman a Karan farko yakeji sbd ya goge wancan kaddarar tasu a ransa. A yanda suka kasance da juna cikin Daren ya tabbatar mata da Muhammad din da gaske yake Sonta Dan haka ta fara sake jikinta sosai dashi a cikin kwana biyu suka mannewa juna amarci kawai sukeci ba sauki,soyayya, kwanciyan hankali da nutsuwa dajuna na sake wanzuwa a tsakaninsu. **********Watansu uku da zuwa Falaq ta fara zuwa makaranta Shima Muhammad karatunsa yakeyi sosai basuda matsala sai farin ciki da kwanciyan hankali. Fatma da fiddausi duka sun haihu sedai fatma ta riga haihuwa harma ta dawo ta haifi Dzad junior Wanda Shima suke tsananin ji dashi, Fi Kuwa UMMITAH ta haifa da haka a LIMBAs an sake samun Hamma ABDULAZIZ da UMMITAH wadda AZIZ LIMBA ke ji Da ita itama sbd kasancewanta takwarar ummitansa. Jannah wadda hankalinta yake Dan tashe a yau din yar damuwa ta shiga har dare Bata wani walwala, Wanka tai tayi Shirin bacci cikin wata qaramar riga tana kokarin isa gado ya fito daure da towel daga wanka yana isowa gurinta ya rungumeta yana shafa mata ruwan wankan jikinsa yace "Meya samu Matan AZIZ LIMBA ne?? Jin tayi haushin komai yana rufeta ta turesa kadan tana cewa "Duk Kaine ka sake Jamun zaace na ake ciki bayan AZIZ junior bai gama girma ba....... "Wat" ya fada yana kallanta da wani irin mara misalin farin ciki yana dauketa sama gabaki daya kafin ya sauketa ya zira bakinsa kawai cikin nata yana Bata wata irin crazy tsotsa yana saka hannunta daya ya zare towel dinsa dashi ya yar a gurin yana sama da ita bakinsa na yaga rigar baccinta ya wurgar yana sake bude bakinsa gaba daya yana hadesu da nata yana mata kissing din dabai taba yi Mata ba na asalin maita. A daidai wannan lokacin Falaq data fita tin safe school Bata dawo da wuri ba sai yamma ko data dawo Yaya Muhammad da antynta basa gidan sun fita shaqatawansu da suka saba suma koyaushe yake free. Bacci tai ta huta sosai sai magrib ta tashi tayi wanka tayi Sallah ta saka doguwan riga mara hannu har qasa ba komai akanta ta fito taje kitchen tana fira da Nanny Anna tanashan cornflakes tana gamawa Tasha fruit tana sake fira da Anna din. Door bell dinsu ne yayi Kara dan haka Anna ce taje dubawa. Munti Daya ta dawo ta Kalli Falaq din tace "Kinada baqo" Da mamaki Falaq ta kalleta kafin ta fito tana kokarin isa dakinta ta dauko abin rufe jikinta kafin ta isa kofar tana fitowa palon taji muryansa me shegen dadi da Bada nutsuwa a kunnuwanta yace "Hi Mrs Saleem" Cak ta tsaya tareda juyowa da karfi zuciyarta na wani irin harbawa ta kallesa ta Kuma kallansa taga shi dinne da wani irin gudu da farin cikin gaske ta iso gurinsa tana isowa ya dauketa sama yana qanqameta jikinsa yana Jin yau rayuwarsa data firgice tana haduwa guri daya sbd daga karshe dai ya samu ganin abincin ruhinsa matarsa Falaq AZIZ wadda mahaifinta baisan ya samu sanin inda take ba haryaxo. Kuka ta fasa Masa kawai ita tana sake shigewa jikinsa yana sake kankameta kafin ya dago ya Kalli fuskanta ya sake qanqameta ya sake dago fuskanta sai kawai ya hade bakinsa da nata ahankali for the first time a rayuwansu su duka suna fara kiss. Kissing dinta yakeyi cikin sanyi kaman zai hadiyeta tsawon mintina kafin ya saketa yana sauketa qasa ahankali. Hawayenta y fara share mata yana cewa "I love you Falaq Aziz" Hawayen ta sake gangaro Masa tana rasa abin fada sbd ba qaramin kewansa tai ba tsawon watannin masu yawa. Jacket din jikinsa ya zare yana barin shirt din ciki ya saka mata ahankali tareda hulan dayake kansa kaman qaramin yaro saka mata ya kama hannunta zai fice da ita tayi saurin tsayawa tana kallansa tace "Ina zamu? Kallanta yayi Sonta na neman Masa illa ya janyota jikinsa ahankali yayi kissing hancinta ya kalleta yace "Karki manta ke matan saleem Zad ce ayanzu?? Sai a lokacin ta sake kyakkyawan murmushi tana zare hannunsa dayake shafa fuskanta tace "Idan Daddyna yasan kazo inda nake harma ka tabani ko tafiya Dani wani gurin zai rataye ka" Wani mayen murmushi ne ya kubce Masa ya janyota jikinsa da dan karfi suka manne sosai ya Kalli idanuwanta masu kyau dake sake kashesa a kasalance yace "Idanma ban tafi dake ba mutuwan zanyi so gwara na tafi daken daga bayan ya rataye ni shekana at least bazan mutu ban bar little me ba"... Ya qarasa zancen yana sake hade bakinsa da nata tareda daukanta cak ya fice da ita zuwa motarsa ya sakata ya zagaya ya shige yabar gidan gabaki daya da ita yana sarqe hannunsa cikin nata sbd sedai Daddyn nata ya ratayesa dagaba baya Amma zuciyarsa ta kasa hakura da matarsa. #MAMUH 07019691719 ALHMDLLH ALHMDLLH ALHMDLLH BANDA ABIN FADA BAYAN ALLAH YA SAKAWA MABIYA LABARIN KALBIM DA MAFIFICIN ALKHAIRINSA SBD NUNA KAUNARSU GARENI DA KUMA LABARAINA, AKWAI KURA KURAI NA SANI, AKWAI ABUBUWAN DA AKA MANTA BAA SAKABA NA SANI, HAKAMA AKWAI WAINDA ZASUGA ANYI BA DAIDAIBA, AKWAI WAINDA ZASUGA GAZAWATA TO DUKA INA BAWA KOWA HAKURI AKAN DUK ADINDA YAKE BA DAIDAIBA, ALLAH KA YAFE KUSKURE DA BA DAIDAIBA DAYAKE CIKI ALLAH KUMA YA BAMU IKON GYARA INDA BA DAIDAI DINBA, DAN ALLAH KADA KUCE KOMAI BAYAN KHAIRAN SBD ANRIGA DAI ANGAMA KUMA NA ROKI AFUWAN INDA AKAI BA DAIDAIBA DAN HAKA KUYI FATAN ALLAH YA HADAMU A NEXT BOOK WANDA INSHALLAH ZAI ZO MUKU BADA JIMAWA BA. NAGODE ALLAH YA BIYA KOWA MASU NEMAN SABUWAN NUMBER NA NA RASA WANCAN LAYIN NE SBD WAYAR DATA FADI NA KASA WELCOME BACK SBD MATSALAR REGISTER AMMA INSHALLAH ZANYI KOKARIN NAGA NA DAWO DA LAYIN SO KAFIN NAN INA AMFANI DA AIRTEL DINA SHINE LAYINA A YANXU. 07019691719 MAMUHGEE