[3/14, 6:24 AM] +234 703 008 7807: 1💙🧡❤💜💚 Sak'aci ❤💛💚💜💙🧡 ®Zuwairat (ummumaryam) 1⃣ Alhamdulillah. Godiya ta tabbata GA Allah daya bani wannan basira Wanda ko da zaka saka kudinka bazaka iya saya ba,  alhamdulillah for absolutely everything. Sannan ina sake godewa masoyana that stand by me despite all the short comings, thank you for your advices and gifts,  bani da bakin godewa sai da ince Allah ya biya,  indeed a duk  abinda zakayi there are people that will stand by your side making you feel special and strong, Allah ya bar zumunci sannan ya bar mu tare. Sannan still ina godewa makiyana for making me more popular fiye da yanda ya kamata,  indeed kun zame mani ladder to my success,  Allah ya k'ara tsawon kwana, nagode. Pls ku sani ban taba editing any of my novels ba, I tried but it's even harder than the typing itself, so you may lots and loads of blunders kuyi hakuri, wayanda ke tare Dani still understand despite all the mistakes. On no account zaa juya min novel da wanna da sauran novels dina without my consent, ban yafewa duk Wanda yayi editing novel dina in any form ba, daidai da word guda in aka juya ban yafe ba kuma na bar mutum da fitowar ranar da faduwar sa, masu saka mana novel a YouTube ku sani kunci da hakkinmu kuma ni personally ban yafe ba, masu saka mana wasu tsiga na labari a movie kuma suce ba namu bane still bamu yafeba, Shiyasa nan bamu cigaba, a wasu kasar suna jawo kanannunsu a amfana da juna amma nan kou da kuwa mutum yayi Abu basirarsa ya kare bazai taba neman those coming up a cigaba da gashi ba instead su kadai zasuyi abunsu. In da a Hausa movie zaa dinga sayan novels din young online marubuta da ba karamin new movies zaayi masu maana ba, shi talent bai tafiya da age, at times Dan cikanka MA sai yafika basira in ka jawoshi sai kuci ribar tare. Now am back, 😎😎😎 Wani garden ne wanda daga hangen wajen kasan if you're not in the first social class bazaka zo wajen ba Don kamshin turare dake tashi alone ya nuna ba kananun mutane ne zaune a wajen ba, babu abinda ke mamaye wajen sai dark green grass da kuma pure white royal seats wanda suke kyalli kaman  baa zama kansu, da ganin wajen baka isa ka shiga ba sai kana wane ko Dan wane,  samari ne maza sun kai su goma sai labari suke suna dariya kowa ka gani is cute in he's own way, samarin all look cute kaman sunyi selecting kansu  duk Wanda zaka gani wajen is handsome in he's own way, daman ance nobody ugly   because for as long as kana hutawa kuma kana da dough or ka fito daga inda ke da akwai dough baa taba ganin muninka,  most of the guys suna rike da wani irin red cup mara nauyi. Today is Saturday and they're all chilling a wajen da ake kira da Mai martaba chilling joint which is build kawai saboda matasan dake family sarki da abokansu,  duk wannan gathering din daga cousins sai friends na autan sarki,  wato Aliyu a.k.a hydar, he's the last son  from royal family in a big northern state Wanda bazan fadi suna ba, sai hira ake da an fadi abun dariya sai a kwace da dariya,  wani daga cikinsu rike da iPhone 11 pro sai Latsa waya yake hankalinshi bai wajen hirar da Ake, it seems something interesting caught he's attention on the phone,  bakinshi na Dan motsi amma he's not talking out loud, hannun shi daya saitin bakinshi, big finger dinshi na kan bakinshi, daya daga cikin samarin ne ya Dan leko kan wayar idanuwa ya zaro sannan yace "yarima meye haka?!!!.. " ya fad'a sounding so surprised, da sauri saurayin da aka kira da yarima ya dawo hayyancinshi ya daga manyan idanuwnashi ya kalli wanda yayi mashi maganamai suna mahboob, yanda mahboob yayi magana yasa duk sauran guys din mikewa Don ganin abinda ya gani that frightens him,  boobs din yarinya ce kwance luhu luhu kan screen din Aliyu , "kan uba!! " daya daga cikin guys din ya fad'a,  shi Wanda ke da waya vai ce komai ba sai kallon faces dinsu yake with look that is hard to predict what it means, yana da manyan idanuwa kaman an zanashi sannan he has this pointed nose da black skin which can shine under the moon,  "kasan nude pics zaka kalla shine..." guy din bai k'arasa ba Wanda ake kira da yarima ya daga idanuwa ya zuba mashi without saying a word, yanda yake kallonshi yasa Wanda ke magana yaki k'arasa maganar da zaiyi,  sauke idanuwa yayi ya sake kallon wayar hannunshi kawai sai ya maida wayar cikin aljihunshi, duk komawa akayi aka zauna aka cigaba da hira kaman nothing happens,  sannan abun mamaki non of the guys say another word sannan shi kanshi yarima bai ce koda word daya ba,  he's totally silent saidai ayi magana ya Dan saki murmushi Wanda ke bayyana pure white tooth dake jere cikin black lips,  he's dark har zuwa bakinshi wanda if baka sanshi ba zakayi tunanin yana Dan shaye shaye ne amma kou maltina bai sha saboda zafin da yakewa baki,  he's so relax looking at them amma he's angry,  he's Just been disappointed amma babu Wanda ya sani cikin guys dake zaune,  sannan his silence bai damu guys din dake wajen ba saboda sun san haka yake, in kana zaune dashi zaka iya kirga number of words da zai ce,  bai cika magana ba,  yana da maturity da respect da sai ka ka rantse he's 40 not 32, he hardly talk,  saboda he stammers a little sannan small Talk kou argument yana b'ata mashi and he's very very very high tempered, shiyasa he always stairs and smiles even if he's angry, kaman yanzu da yayiwa babe dinshi trap da zolayanta ta turo mashi naked boobs dinta, he was thinking she will resist and say no. Amma sai ta turo,  he felt so disappointed,  inda zai nuna how angry he is da taron da sukeyi watsewa zaiyi amma sai ya zuba mashi ido and because they know halinshi kallonsu kawai yayi duk sukayi shuru because if the noise continues he can display without control, he's lucky yana da friends da suka gane koshi waye,  they don't get get into too much argument with him saboda bacin rana. Suna nan tare anata hira amma hydar was silent ranshi na wani wajen,  vai kara fiddo wayarshi ba balle yaga wannan bakin cikin, suna tare har wajen biyar na yamma, karar wayar ne ya cika koina,  da sauri mahboob ya fiddo wayarshi.  Mahboob cousin din Aliyu ne,  baban Aliyu shine sarki while kuma baban mahboob kanin sarki,   "hajiyais calling .. " ya fad'a yan kallon wayar dake ringing, Aliyu kallonshi yayi baice komai ba,,Dan Matsawa yayi daga inda mutane suke sannan yayi picking call din tare da sallama,  voice din wata babba mace naji ta amsa tana cewa "khalifa kana ina?.. " ta tambayeshi "mummy muna nan martaba garden tare dasu hydar... " ya amsa mata cikin respect sosai,  "OK... Dan Allah kaje islamiyar su tasleem ka daukota... " aka Fad'a mashi,  b'ata face yayi sannan yace "mummy Driver fa... " bai k'arasa ba akace "Dan ubanka ai Nasan da driver nace ka daukota.... " ta daka mashi tsawa from the other side,  yana turo baki yace "mummy inda nake wajen gari ne fa... Kuma ni na dauko Aliyu daga gida... " "kai banason rainin hankali... Karfe shida suke tashi... Now it's five... So you can pick her up... Yanzu matar driver ta shigo take cemin bai da lafiya... That's why am calling on time kaje ka daukota... " aka fad'a mashi from the other side, "yanzu mummy ya zaayi inje in ajiye Aliyu sannan yaushe zanje wannan wajen Mai nisa har..." bai k'arasa ba akace "kaiwa Aliyu waya... " mummy dinshi ta umarceshi, kaman baiso ya taka zuwa wajen Aliyu daya kura mashi ido yana kallonshi,  "mummy... " ya fad'a yana mika mashi, hannu Aliyu yasa ya amshi wayar ya kanga a kunne tare dacewa "mumm good evening ... " ya ya fad'a mata sounding so Respective , amsawa tayi before saying "... Dan Allah kuje da mahboob ku dauko tasleem... The driver is sick... " ta fad'a mashi "OK...mummy... " ya fada trying to control he's stammer,  b'ata k'ara cewa komai ba ta katse wayarta,  kaman mahboob zaiyi kuka yace "abun takaici sai a sani dauko wannan wawuyar yarinyar... Nasan sai ta cikamin mota da numerous friends dinta... " ya fad'a cikin fushi,  shidai Aliyu bai ce komai  ba because he's angry the lady he cared for among the numerous girls chasing him Failed he's test,  kawai kaman ya dora hannu ya dinga ihu haka yake ji sannan gashi babu kyau wulakanci da gida zai koma, kiran mummy su mahboob really save him,  mikewa yayi ahankali yana cewa "I think... Zamu tafi... " ya fad'awa guys din calmly,  "yau ko karfe six baa yi ba and kana cewa zaku tafi?.. " inji daya daga cikin guys din,  idanuwa  Aliyu ya lumshe trying to say something sai mahboob yayi saurjn cewa "kiran mu akayi a gida... Shi yasa... " ya Fadawa Wanda yayi magana trying to save him from the stress of talking. Nan kowa ya fara mikewa ana labari aka fita daga garden din,  it's about 7 minutes walk daga garden din zuwa inda cars dinsu suke,  kowa da motarshi amma banda yarima da suka fitowa tare da mahboob,  he was walking majestically daga ganinshi kasan jinin sarauta ya ratsashi,  hannunshi biyu cikin aljihunshi yana takawa cikin kasaita,  gashin kanshi gyare yake,  he's so cute, who ever say black is not beauty is wrong,  sai dai wanda bai taba haduwa da hydar ba,  yanmata are  tripping for him,  mussanman ake kiranshi ace ana kaunar shi,  he will only smile and off he's phone,  he's nice but stubborn,  he's frank and don't have many words,  kullum maganar shi takaitacce ne,  most answer he gives is smile,  yawancin wayanda suka sanshi jira kawai suke suga matar da zai aura saboda yanda ayi pointing budurwarshi,  now abun takaicin is yarinyar daya ji heart dinshi yana so just over  showed her love just he asked, ko kadan bai son over do,  daman he's mom is like most ladies will do anything to have you guys saboda yanmata yanzu babu abjnda suke so kaman already made guys Don haka su kwantar da hankalinsu su nemi macen  da zasu aura. Luckily duk matan sun samu mijin aure sannan two Elder brothers dinshi a luckily married. Ya kasance ana sonshi sosai sabida shine autan hajiyaAmina, she so much love her son and kuma yana b'ata tausayi yanda magana ke bashi problem saboda stammering,  dadin abun tunda ya girma ya san how to control his talks da bazaa gane yana stammering ba. Gaban motar mahboob ya shiga looking very dull,  motarsu was first to drive off sannan saura suka bi bayansu,  in kana tsaye gefe kana kallo sai kayi tunanin amarya aka dauko ko kuma convoy na wani hamshakin mutum,  Big girls sun gane gayu na zuwa chilling wajen so intentionally zaki gan babe sun zo wajen wishing for luck a tanka masu,   very few get lucky shima ba dai yarima ya tanka masu ba saidai abokan shi,  hausawa suna cewa mace allurace cikin ruwa Mai rabo zai tsincesu, ni kuma nace yarima allurane cikin ruwa na Mai rabo ne. Bayan kaman minti talatin suna tafiya in silence Don tunda suka shiga babu  Wanda ya ce uffan,  daman if har kana tare dashi you have to learn how to be silent if not baku taba Shiryawa dashi. kallonshi mahboob dake tuki yayi sannan yace. "hydar... " ya kirashi,  ahankali ya bude idanuwanshi yana juyawa ya kalleshi,  "kadai san am Not your friend kou?.. We're brothers so dole in naga kana abun da bai kamata ba in fad'a maka...that picture you're watching is not something you should watch,...ban sanka da such habit ba kuma ya zama dole a gareni in baka shawara... Stop it... " ya fad'a mashi calmly yana tuki,  kura mashi ido Aliyu yayi for a moment sai yayi replying da "hmmm... " kallonshi mahboob yayi saboda takaici,  he can't believe after all the long speech abinda ya samu is just hmmm "ba laifinka bane... " shine abinda mahboob ya fad'a mashi yana tuki. A chan wata makeken makarantar Wanda kasan it's not possible Dan talaka ya taka balle yayi wani abu ciki, yan mata ne zalla wajen sanye da light blue hijab,  kowa look neat and the environment alone is cute and tidy,  yan matan are walking in groups, kowa yana tare da kawayenshi,  very few people are walking alone,  Kowacce hijab dinta dogo har kasa,  cikin set din wasu yanmata ne su shidda,  tafiya suke ahankali daya daga cikin su tana magana tana Dan daga hannunta ta cikin hijab Mai hannu dake jikinta, yatsunta biyu na middle dauke suke da zobuna na zinari, Kowacce zinari zai kai a kalla 100k sannan yanda take magana hakoranta da akwai hakorin makka, Mai daukan ido, duk sauran yanmata sai dariya suke da alaman suna jin dadin abinda take cewa, her mouth talks very fast da alaman talkative ce, she's fair in complexion amma ba fara chan ba, gaban goshinta kwance yake da kananun gashi, she's pretty amma some of yanmatan da take tare dasu are prettier than her amma she's unique sannan yanda maganar ta ke fita daga baki kaman tana shagwaba kuma sanna kaman tana yanga, tunda suka taho daga nesa bakinta kadai ke magana duk sauran babu Mai cewa komai sai dariya kou murmushi, "kunga sankon angon kuwa?.. Wallahi I almost puke... Mutum kaman bombom... Kuma iya yarinyar tsalleliya... Wallahi ko da billion dollars zaa hadani da wannan gunkin ban iya aureshi... Wai ance yarinyar kudi ta gani... I don't even know ina suka hadu da wannan yarinyar da har yayi mata magana ta amince... He look so. Crappy and disgusting... Ewww..." ta fad'a tana tsartar da saliva, dariya sukayi dukka daya tace "kilan tana son abinta ahakan... " da saurin Mai surutun tace "kai Allah ya ki yaye... Kunga wannan bawan Allah kuwa...in short Bari ku gani... " Ta fad'a tana daga long hijab dinta Don ta fiddo waya Daga bag dinta, bayan yan kiciniya ta fiddo bag din daga cikin hijab dinta sannan ta bude ta dauko waya kaman something serious, kunna wayar tayi saboda baa barinsu zuwa da phone in kuma kazo dashi to. Dole ka kashe if not in aka gani tou da kanka zaa baka hammer ka fasa phone din, wannan doka ce Mai karfi Wanda komin mulkinka in har zaka kawo yarka islamiyar dole sai kun bita, kunna iPhone x dinta tayi har lokacin b'ata bar maganar wannan bikin ba, sai da ta kunna sannan ta shiga gallery ta bude wannan picture na couples sa take gulmansu ta nuna masu tana cewa "wallahi saida naje kusa dasu nayi selfie dasu Don ku gani... Kunga fa.... " tafada tana nuna masu picture din, duk tsayawa sukayi suna kallon picture din, "ni Wallahi it's not as bad as she's saying it... " wata daga cikin masu kallon picture din ta fad'a mata, baki Mai Wayar ta turo tana masu alaman shagwaba da face dinta "in ban da abinku baku San halin tasleem da exaggerating ba?.. Ko cockroach ta gani tana iya cewa it's elephant... Daman ni tana fadi nasan bai kai hakan ba... " inji another, b'ata k'arasa ba tasleem tace "Kunga halinku... Sai mutum yazo zai baku labari da dumin duminsa sai ku nemi rainawa mutane hankali... Mtwsss..." ta fad'a cikin sauri tana barin inda suke, da sauri suma suka bita suna cewa "haba darling... Kema kinsan ba haka bane... Kawai yanda kike maganar angon wallahi I was thinking zanga mutum kaman smiggle na cikin lord of the ring ko dobby na cikin Harry potter sai kuma naga ba haka bane... " inji wacce ta Fara gwalisheta, tsoki tasleem taja tana cewa "ko ina maraban danbe da fada?.. Nidai wallahi dobby yafi min wannan mutum kyau... " ta sake maido maganar sabo, nan fa ta cigaba da aibanta wannan maaurata da mom dinta ta kaita wajen bikinsu, she was talking so much about them and she enjoys talking about it, dukda yanda kewayenta da take taredasu basu wani nuna interest a zancen ba ita kam sai magana take, wajen da motoci ke parking suka isa biyu daga cikin su suka shiga cikin motocin su tare da yiwa juna sai gobe, sauran su hudu tsaye da alaman driver bai zo daukan su ba, "wallahi I wonder yanda wasu basu kula da jikinsu, could you believe humaira ta cikin class dinmu smell?.. Wallahi dazun data wuce sai da n kusan sakin amai... " b'ata k'arasa ba ta hangi motar wanta mahboob ya taho, Dan juyawa tayi yanda zatayi magana bazaa gan bakinta ba tace "wallahi wannan yan iskan ne aka turo... " ta fad'a Wanda yasa friends dinta kallon expensive car dake shigowa, samari biyu suka gani daya yayi relax idanuwanshi lumshe kaman yana bacci sai dayan yana tuki face dinshi babu walwala sosai kaman baison tukin at all, "wow... " daya daga cikin yanmata ta fada, "babe wayan nan ke suka zo. Dauka?.. " yarinyar ta fad'a cikin zalama "kai farida kina nufin baki san su ba?.. Yay mahboob da yay hydar ne fa... " inji tasleem da har lokacin b'ata juyo ba, "eh nasan yaya mahboob amma ban san dayan ba... Wannan black cute guy din... " ta fad'a still looking at the car dake son tsayawa "laaahh... Yay hydar kenan... Autan sarki... " ta fad'a In I don't care manner, "ke baki tahowa mu tafi kou in barki in koma gida?.. " mahboob ya. Fad'a kaman he's angry, da sauri tasleem ta juyo tayi kaman she's seeing them for the first time tace "laa yaya... Welcome... " tafad'a tana matsawa kusa dasu, da sauri daya daga cikin yanmatan da ta kira da farida ta bita tana cewa "pls babe Introduce me.." ta rada mata cikin whisper, "aa... Kar kija min wulakanci yanzu..". Ta fad'a tana bude kofar mota, tana daf da shiga farida tace "bazaku ragemin hanya ba?.. Ba lallai driver yazo ba... " ta fad'a jikinta na rawa, nan take sauran yanmatan suka karaso kusa da motar suna cewa "Dan Allah muma ku rage mana hanya pls... "juyawa farida tayi ta watsa masu harara alaman suna son kashe mata kasuwa "you see why I don't like picking her?.. "mahboob ya radawa hydar da duk hayaniyar da ake bai tanka masu ba, kafada kawai ya daga bai bude ido ba alaman it's nothing, duk shiga motar sukayi mahboob ya tada mota, dukkansu ukun kou fita daga gate basu yi ba driver dinsu suka shigo ta dayan Bangaren amma sabida sunga hot guys sukayi kaman basu aka zo dauka ba, "yauwa as I was saying dazun kou.. I doubt if tana wanka... Kou kuma warin kashi gareta because she smell so horrible... Wallahi dazun sauran kadan da sai nayi amayi...ta wucewa naji wani abu ya taso min har cikin throat dina... Wallahi it's ao disgusting... " cigaba da yi masu labarin da b'ata k'arasa ba, duk shuru sukayi suna maintaining kansu tunda tare suke da samari masu aji especially yarima, "sannan wannan shegiyar hanifa salisu is so dumb... Kullum b'ata iya bada hadda.. Am always saying she's the dullest person in the class... Sai. Shegen sa ido babu abinda ta iya... Gata itace always first da ake kawowa kaman gidansu an gaji daita... " yanda take magana cikin mota babu Mai hayaniya sai ita sannan babu abinda ke tashi sai voice dinta yasa hydar mikewa zaune ta re da bude idanuwa, Dan kallonta yayi ta mirror yaga sai kallon yanmatan take tana bada labari kaman dole, Dan juyawa yayi yace "ke!!" ya fad'a sounding a bit angry, kallonshi tayi sannan yace "one more word... From... You... Sunanki sorry... " yafada word din na fita dayan bayan daya. Yana kaiwa nan ya koma yayi relaxing yana fiddo wayarshi, baki tasleem ta turo because if there's anything she hates is tana hira a katseta, sauran yanmatan kam wish he will just ask for their names saboda he's uniqueness, yana bude hasken wayar boobs din dake kan face din wayar suka bayyana, ji yayi ance "laaahhh... " Thanks [3/14, 6:24 AM] +234 703 008 7807: 2🧡❤💛💚💙 S'akaci 💚💛❤🧡💙 ®Zuwairat (ummumaryam) 2⃣ Free page Hydar najin lahhhh yayi saurin kashe hasken wayar yana juyawa, da sauri duk suka sauke kansu, zuru zuru tasneem tayi sabida abinda ta gani, direction din da take zaune makes her sees it clear, "who said lahhh.... " shine abunda hydar ya fad'a yana kallon faces dinsu, mahboob dake tuki kallon yarima yayi yana kallon yanda ya hade rai yana tambayan who said lahh, yasan something is definitely wrong because da wuya yayi magana kou cikin friends ne balle gaban wannan yaran. "who said lahhh!!!" ya daka tsawa da karfi kaman bashi ba, sai ka rantse bashi bane yayi magana saboda the mouth is very small compared to the echo that spread the car, nan take jikin tasleem ya fara rawa because na daya tana mugun tsoronshi, sannan she hates him because of he's skin color, ba komai yasa take tsoronshi ba sai Don yanda duk yanuwanshi ke sonta amma ban dashi, his siblings so much loves and adores her saboda yanda mahaifiyar shi hajiya amina ke kaunarta amma shi kou sau daya b'ata taba ganin dariyar shi ba, she don't know if he hates her the way she hates him "bani bace.... " ta fad'a voice dinta na rawa sosai, "itace mana... " inji farida that don't know why she's denying bayan ga gaskiya a zahiri, "wai meye?.. " mahboob ya tanbayi yarima da ya hade giran sama dana kasa yana kallon face din tasleem that he so much hate with passion, bai taba yi mata kallo na minti biyu a rayuwarshi ba despite she grew up a kafar mom dinshi taking his place as the auta, he's 14 lokacin da aka haifeta amma he loves his mother's leg so much that he was angry da it later belong to tasleem, tun b'ata fi shekara biyu ba ake sa driver ya daukota daga gidansu da nannynta a kawota fadar sarki wajen hajiya amina Sannan another thing that makes him despise her is her noise, baisan why he's the only one that hate her noise ba, it makes him more angry when he's mother laugh to her annoying and stupid jokes. Tsoki yaja yana maida kanshi jikin motar without replying mahboob dake tambayan shi what happened. Mahboob yasan ba lallai ya samu reply ba sai yadan juya ga tasleem yace "what did you do?.. " ya fad'a yana maida kanshi gabanshi tare da Dan kallon yarima da ya hade rai kaman bashi ba, dukda he don't laugh or talk much yana barin face dinshi normal looking cute and breath taking, "ni babu ...abinda nayi.." ta fad'a cikin matsanacin tashin hankali because what she saw is lingering in her brain, kawai she's thinking mutum bai da kyau sannan kuma ga bad habits, she always sees him as the most ugly guy in the family saboda tsana she has the name da take kiranshi dashi Wanda babu Wanda ya sani sai mahaifiyar ta, wato black mamba. "ban gane bakiyi komai ba..." ya fad'a yana tuki, tasleem sadda kai kasa tayi praying to get home safely, kawai she can't wait to get far far far away from him saboda gani take yana iya yi mata komai because she sees him as a monster before now and seeing boobs on he's screen makes it more serious than ever. Yarima kam bai kara bude ido ba balle ya maida hankali kan maganar da mahboob kewa tasleem, all he knows is he owe nobody any explanations. tasleem b'ata kara magana kou sau daya ba and it really surprises mahboob why the parrot is not talking, tayi jugum yana kallonta ta mirror yaga waje daya ta kurawa ido, gidan daya daga cikin friends dinta aka tsaya base on the girl's instructions, "babe sai gobe... " yarinyar ta fadawa tasleem da sauran kawayensu, duk amsa mata sukayi amma banda tasleem that was so taken by thoughts, ita kawai tana tunanin nonuwar waye, sannan ya akayi ya daukesu, many things are running through her noisy brain. Haka akayi dropping kowa amma tasleem b'ata kara cewa kala ba, kou sunyi mata magana b'ata amsawa. Kawai she want go home ta kai rahoto inda ake jin dadin hirarta, inda in tana magana babu Mai hanata sai dai a yaba mata a kuranta ta. Mahboob bai sake tsayawa koina ba sai kofar wata katuwa gida Mai farin gate, daga ganin gate din kawai zaka san gidan bana kananun mutane bane, gefe daya mahboob ya tsaya thinking tasleem will jump out of the car as usual amma kaman b'ata san anzo gidan ba, juyawa mahboob yayi ya kalleta sai yaga sam Hankalinta bai kusa "parrot .." ya kirata, da sauri yaga ta daga kai, "we're home..." yafada mata, yarima bude ido yayi ya kalleta suna hada ido ta daukeshi da harara tana bude kofar mota, kallon kanshi yayi ya kalli kusa dashi to make sure in shi take harara, he was so surprised by her courage,tana fita tayi banging kofar motar kaman zata ballashi "ubanki... " mahboob yace mata b'ata juyo ba sai turo baki take tana cewa "yan iska kawai... " ta fad'a kasa kasa yanda babu Wanda zaiji. "lallai ma.... " shine abinda yarima ya fad'a sounding very angry, kallonshi mahboob yayi yace "wai meke faruwa ne?.. "ya tambayeshi, "wancan yarinyar.. Ta raina... Ni.." ya fad'a trying to be calm, "parrot?.. Me tayi?.." mahboob ya tambayeshi sounding so surprised, "wai Don raini.... Naji tace lahhh... Just when she saw... " yafada trying to control he's stammer, "the picture on my screen.. " ya k'arasa maganar daya fara, idanuwa mahboob ya zaro yana cewa "you mean parrot saw boobs din nan?.. " ya tambayeshi, idanuwa yarima yayi rolling alaman he's not repeating what he just said. "tou wallahi ka ja mata kunne before she spread you... " mahboob ya fad'a mashi Sanin halin kanwarshi "she won't ...dare" ya fad'a atakaice with assurance cewa bazatayi gigin wata magana kowa ya ji ba "wallahi baka san wancan yarinyar ba.. It's better ka ja mata kunne if har ka tabbbar taga wannan picture din... " mahboob yafada knowing what she's capable of "Mtwsss... " shine reply din yarima, yasan kou wasa bayayi da tasleem so babu raini tsakanin su balle ayi haka so he's thinking mahboob yana maganar banza ne "the only word I will have for you is I told you so... "mahboob ya fad'a yana tada motar, banza yarima yayi dashi yayi relaxing looking so angry, "am so mad... Right now... " yarima yafada ahankali "wai menene... " mahboob ya tambayeshi, "mata are so annoying.... Bansan farida will send those pictures ba.... " yafada at he's own will because dazun da mahboob yaso suyi maganar bai tanka mashi ba, "kana nufin wannan pictures din na farida ne!!?.. " mahboob ya tambayeshi sounding so surprised saboda yasan how much yarima values farida, ahankali yarima ya daga mashi kai alaman yes "how comes pls?.. " ya tambayeshi cike da mamaki, "I asked.... Kawai gwadata nasoyi... And boom... She sent it... " ya fada yana daga two hands dinshi dake kwance da dark hair., goshi mahboob ya dafa yana cewa "ni wallahi ban san why girls are doing this to themselves ba... Kou suna ganin wayewa ce I don't know... Ba su san kou Dan iska bai kaunar yar iska da aure ba... Allah yasa su gane gaskiya... " mahboob ya fada yana tuki, ajiyan zuciya yarima ya saki yace "all my plans sun watse.... Ina tunanin kawai nan da wata hudu... I will settle down... Kawai zan fadawa ummah su nema min wacce tadace.... Can't search anymore.... " yarima ya fad'a calmly yanda voice dinshi will sound normal Don in yace zai daga murya yayi magana kowa zai San he stammers, "matan ne abun tsoro wallahi... Banda zubdawa kansu mutunci babu abinda sukayi iya... Allah dai ya sauwake... " inji mahboob. Yarima fiddo wayarshi yayi yana kallon pics din "pls delete it... " mahboob ya fad'a mashi, ajiyan zuciya kawai yarima ya saki yana sake maida wayar aljihunshi. Tasleem kam tana bude small gate ta shiga ciki looking dull and sad, compound din babba ne sosai Don gidajen dake ciki suna da yawa sosai kasancewan duk wani maaikacinsu zaune yake dasu daga driver, Maigadi, Mai bawa flower ruwa, securities, masu aiki, duk gidan aka basu waje, in mutum na miji ne zaa bashi wajen da shi da family dinshi zasu zauna a same house, ba Don komai akayi hakan ba sai Don tsaro, da wuya mutum ya shiga gidan sai family, alhaji mussadiq kanin sarkine Wanda Mulki bai dameshi ba, he's a big business man dake da mata biyu, first wife dinshi hajiya zainab dana yara biyar, four boys sai tasneem Auta and the only girl, ita kuma amarya tana da yara takwas Wanda we won't concentrate on, family dinsu is one of the largest a garin da suke, abunka da yan sarauta komai nasu daban, one thing the whole family is built on is peace and harmony kaman yanda late sarki ya hada kan family dinshi. Tun daga wajen masu gadi zaka gane tasleem is an angel Don sai oyoyo ake mata amma kou daga kai batayi ba, kawai she's walking heading to one of the mansion dake cikin compound din, yanda take tafiya kasan irin yaran nan ne yan shagwaba, kanta kasa b'ata daga kai ba sannan she seem so lost, wasu yanmata guda biyu ne suka fito daga wata bangare na gidan looking normal because they're not over dressed, "hajiya Sannu da dawowa... " suka fadawa tasleem, Dan daga kai tayi ta saki murmushi har hakorin makka dake bakinta ya Dan bayyana sannan ta sadda kanta kasa without saying a word, wayanda sukayi mata magana kallon juna sukayi alaman da magana bakinsu, basu ce komai ba har sai da sukayi nisa daga Inda take sannan daya daga cikinsu Mai suna Hindu tace "anya hajiya tasleem lafiya take?.. Yau b'ata bamu rahoto kou daya ba... " ta fad'a heading towards inda wasu motoci guda biyu suke, wannan motocin are not as shiny kaman Sauran dake gefe guda, da alaman na masu aiki ne, "da alama dai yau Batajin magana... " dayan ta amsa mata, wani mutum ne ya taso da ganinsu, "ina zuwa... " ya tambayesu, "Dinkin hajiya karama zamu Amso..." Hindu ta amsa mashi, da alaman shine driver masu aiki, bai kara cewa komai ba ya shiga daya daga cikin motocin suma suka shiga. Simi simi tasleem ta taka zuwa wata katuwa golden door ta bude, nan wani katon falo Mai dauke da red sofas suka bayyana, komai na falon daga curtains zuwa center carpet is red, it look so beautiful that words can't express how it looks, amma wajen look so elegant and classy, tasleem na shiga ciki ta cire shoes dake legs dinta ta saka wasu walking weakly, wuce falon tayi ta iso wata kofa tana budewa naji ana cewa "ga painkiller, GA besty, ga kawalli, ga aminiyar ummanta, oyoyo.. Oyoyo..." wata matured woman dake zaune da face mask daure da towel ta fadawa tasleem, tasleem turo baki tayi ta cire bag dinta ta ajiye kasa tare da zare hijab dinta ta yarda nan kasa saman bag dinta sai ta wulla kanta kan makeken royal bed dake tsakiyar dakin, matar mikewa tsaye tayi tana kallon yarta because she don't look so lively as she use to, bakin gadon matar ta zauna ta tallabo face din tasleem dake dull daga inda take kwace tace "pain killer lafiya?.. " ta fad'a tana kallon face dinta then sounding so distubed, shuru tasleem tayi tana kallonta, "yau don't you have any gist for your friend?.. " matar ta fad'a kaman ba wata old and matured woman ba, da ganin matar kaga irin matan nan masu budurwar zuciya kou kuma ince masu nunawa da so har na hauka, "mummy yau abinda na gani bakina bazai iya fad'a ba... My whole day is ruined... "tasleem ta fad'a tana mikewa zaune, idanuwa matar ta zaro tace " subhanallah!! bani in sha my kawalli...who ruined my besty's day " ta fad'a mata, "Hmmmm Ashe mummy mutum na muni har cikin hali?.. " "pls tell me mana... Me akayi?.. Who ruined your day... " matar ta fad'a kaman irin kana tare da best friend dinka kuma she's doing shakara for you before she gives you the latest gist, "mummy it's black mamba fa... Abinda na gani a wayarshi yau kou... Hmmm gaskiya Kawai ki rabashi da yaya mahboob... " ta fad'a mata, she knows who she's calling black mamba, "me kika gani?.. " kaman tana jira tace "wallahi Mummy kirjin mace... Zindir cikin wayarshi... Ashe Dan iska ne... Daman shi yasa kou kadan ban taba jin ina sonshi ba... " matar shuru tayi not knowing what to say, "wallahi mummy I hate him... Dan Allah ki rabasu dayaya...kuma gobe da safe sai na fadawa ummah..." ta fad'a tana komawa ta kwanta, "painkiller me ya kaiki wajen wayarshi .." ta tambayeta,i was thinking Zatace she shouldn't let he's mom know about it, baki ta turo tace "mummy kaddara... Kawai yana zaune gaba ni kuma baya ya fiddo wayar sai kawai Na gani... " "oh ni... Amma gaskiya bai Kyautatawa kanshi ba.. Now tashi ki je ki watsa ruwa...sai in sa a hada maki kunun gyadarki as usual... " ta fad'a mata, Dan b'ata fuska tasleem tayi tace "nifa na gaji da wannan abun... Kullum sha nake kuma kou nayi weighing kaina ba k'ara kiba nake ba... " ta fad'a kaman zatayi kuka "haba besty... Baki ganin cheeks dinki ya fara tasowa?..wannan slim naki yayi yawa.... " "nidai it's fashion... Kawai a barni haka... " ta amsa mata daga inda take kwance "besty kinsan banason gardama kou?... Now tashi kije kiyi wanka nasa an hada maki ruwan wankan. ... Zansa Hindu ta kawo maki... " ta fad'a mata tana gyara daurin towel dinta "ai kaman ta fita kou... Na ganta while coming in... " ta fad'a cikin shagwaba because in tana tare da mahaifiyar ta she have total different feeling because she gives her total care and undivided attention , "zan sa aisha ta hada maki... now go... " ta fad'a mata a little bit commanding, kaman b'ata so ta mike daga kan gadon tana turo baki ta tsallake wannan kayan nata data ajiye kasa tayi wajen, gashin Kanta kwance bayanta sai buga kafa take sai ka ranste ba yar shakera 18 bace because she behaves like she's 10 or maximum of 12, yanda take yiwa kanta while walking look so funny and adoring, she's so cute but have so many flaws, she's a girl that si born in to the richest family in the state, sannna an haifeta inda ake mugun jiran zuwanta bayan maza hudu, so she's like a celebrity in her own way, saidai duk value da Allah yayi mata b'ata sanshi ba because she don't behave classy, bakinta rush like a tap Wanda yasa siblings dinta ke kiranta da parrot, sannan babu Mai hanata yin surutu tunda her mother is zillions percent with her, babu yanda zata kawo magana mara dadi da zata hanata, she always pay attention to all her bullshits, siblings dinta Wanda suke uwa daya da Wanda suke uba daya always trys to caution her kan yawan magana amma a banza, duk tarbiyar da zaayi kokarin yi mata dole zai watse saboda wacce take jigon tarbiyar batayi mata ba, it's not as if she have any evil or bad character because kou masu aikin gidansu abokan hiranta ne, she don't have any attitude na dagin kai kou nuna sarauta kou iko kaman yanda Allah ya b'ata amma kou ruwan wanka hada mata ake, every night b'ata bacci sai anyi tuking dinta in kaman wata yar jaririya, haka mum dinta zata dauki story book tana karanta mata har tayi bacci, a haka yanzu babu abinda ta iya yiwa kanta sai dai ayi mata, kou gas b'ata iya kunnawa ba balle ta iya wani aiki kou tafasa ruwa, the only thing she's good at is talking, she don't have single secrets of her own, she says everything dake cikin ranta, she's loved by many saboda b'ata da matsala at all but kar kayi abun sirri a gabanta, because she will surely broadcast you, shi yasa mahboob was worried dayaji yarima yace she saw the pics amma sai shi yarima ya dauki abun without seriousness. Dad dinta has been talking to her mom kan yanda take saka yarta a gaba ta dinga surutu kou kawo mata rahoton duk abubuwan data gani amma sai hajiya zainab tace a barta yarinta ne ke damunta in ta girma zata daina, har yau kallon small tiny baby take mata Wanda shi yasa bazata kwabeta ta daina ba, duk abinda zaayi a gidansu her friends will know the details she will tell them when her mother gets now set of jewelries because mahaifiyar ta na harkan zinarai sosai. A rayuwa b'ata san illah yawan surutu ba as not all that glitters is gold. She thought duk Wanda zai nuna maka so kou zai bude maka hakora in the name of smile is a friend, ita kou daure mata face kake she won't be quite, she must say what she have in her mind. Life is so. Sweet when you have a mother Who doesn't correct you when doing the wrong thing but let's see how sweet its going to be for tasleem. Tana tafiya ta shiga cikin nata part din dake cikin na mahaifiyarta, mussanman aka sake yanayin building din lokacin da aka haifeta, she have her very own parlour sai bed room da closet inda ke lode da kayan sawa kala kala masu tsada da kyau. In ka shiga Bangarenta zaka san indeed she's a princess who doesn't value herself at all. Bangarenta is well organised sai kamshi wajen yake, falonta na dauke da set of expensive and luxury sofas sai plasma, in short falonta yafi na wasu amaryar kyau da tsaruwa. One habit she have is tara samari, for as long as kai ba baki bane zata baka dama, but not that she will take you serious, if you like kill your self it's your business.but she never had any serious relastionshp. (Don't say labarin Ummu maryam is always about the rich yes because nobody like poverty, duk wanda ki ciki ma Don bai san ya zaiyi ba so wannan it's a story so let's dive in into the world of fantasies. Afterall da akwai masu kudi Wanda baka san su ba, ai su jifatu, shop rite Dan manyan stores and super market na mutane ne kuma kai daya garesu like us, but one good thing about them is they're not loud and lousy, kana iya haduwa dasu baka San su bane because basu nunawa duniya kansu ba, so be rich and shushhh 🤐🤫, let's just see results not audio money) Tun falo ta fara cire kayan jikinta tana yardawa nan kasa while walking like a model, she have the perfect small waist and silky skin, kaman yanda nace ba baka bace and she's not so much fara, she's glowing, daga ita sai pant da bra ta shiga bed room dinta, she's so tiny but have height, kaman a karyata haka take she's so slim, no wonder her mom is insisting she add a little more weight. Yanda take takawa kaman zata lankwasa kanta, saida ta shiga bed room dinta ta zare bra dinta, I have to take a pick, Dan lekawa nayi naga her chest is not as slim as her body, it's full and so round with dark tip looking so awesom. Nan cikin bed room dinta ta cire pant dinta looking so neat from head to toe, actually duk Wanda zai gan jikinta in clothes kou kuma zaiji yanda take magana will take her less a woman but unfortunately she's woman in every aspect. She have everything a woman should have, kaman wata model take takawa, she loves herself so Much so She always admire herself, bathroom dinta ta shiga, bathtub dinta cike da ruwan dumi ta shiga tayi wanka tana bin Every part na jikinta da mixed soap kala kala Wanda most mata da suka san sirrin hadin sabulu suke amfani dashi. Bayan kaman minti goma da shigarta naga wata tashigo dakinta, tun daga kan kayan dake falo ta fara tsintowa zuwa na bed room dinta, cikin laundry basket ta zuba kayan sannna ta fita dashi alaman wankewa zaayi, the surprise thing is har da pant dinta aka fita dashi alaman shima wanke mata shi zaayi. Sai da ta kusa hour guda cikin bathroom babu abinda take sai Waka in a loud tune ta daga kafa tana shafawa ahankali kaman she's romancing herself, daga karshe ta fito daure da towel sai kuma tana goge kanta da another towel, foreign olive oil ta shafa a jikinta from head zuwa kasa, sai da ta gama tadauko doguwar riga iya gwiwa ta saka ta with small tiny shorts daga ciki. Tana fitowa falo taga wata zaune da mug a hannunta, "oh ni... Har kin kawo wannan abun?.. " tasleem ta fad'a tana turo baki,dariya yarinyar da bazata wuce shekara sha hudu ba tayi tace "anty gashi kiji in ya huce sai in koma in debo wata... " tafada tana mika mata mug dake dauke da kunun gyadar, kaman b'ata so ta amsa ta Dan kai saitin bakinta tace "it's OK... " ta fad'a tana Kama hanyar waje rike da cup din hannunta. Thanks [3/14, 6:25 AM] +234 703 008 7807: 3💛🧡💙💚❤ Sak,aci 🧡💚💙❤💛💜 ®Zuwairat (ummumaryam) 3⃣ Free page Tsakanin gidan alhaji mussadiq wato mahaifin tasneem da fadar sarki da akwai nisa sosai, Don gidan alhaji mussadiq yana wajen gari while gidan sarki na tsakiyar gari, suna daf da zuwa gida aka kira sallah magrub, parking mahboob yayi suka fito,yanda yarima ke tafiya ya nuna he's not himself, shi dai kawai gashi nan, wasu daga cikin matasan dake alwallah sun san kou shi waye, gaisawa sukayi dashi sannan wani ya mika mashi ruwa yayi alwallah kaman yanda shima mahboob yayi. Sai bayan sallah suka Kama hanyar cikin fada that's is so full of lights kaman rana, sarakuna kala kala ne, da akwai sarakuna masu kudi da mulki, mahaifin yarima is among the richest king in the north, he's powerful beyond words, masarautarshi is among the largest a duk fadin Nigeria, yana mulki bisa adalci but he's a man of one words, bai dauki mulki as wata dama ta zama more important than sauran mutane ba, komai nashi yanayi bisa addini, he's wise and educated, asalima baison mulkin amma bai da choice as he's the first son of the late king, dole shima ya zama sarki amma ba Don mulki ya dameshi ba, yana da adalci sosai kuma he's among the king da bai yarda ayi mashi katanga da matanshi hudu ba, bai yarda jakadiya ta shiga tsakanin shi da matanshi ba, if you need anything kou da kuwa ba kwanarka bane you're welcome to he's chambers, duk Sunday da dare yana tara yaranshi da matanshi a chambers dinshi a sha hira da dariya, ya hada kan family dinshi sosai as yana bawa Kowacce hakkinta, he's the kind of king da bai cewa bai shiga bangaren matanshi, duk dare before he goes to bed sai shiga bangaren Kowacce yaji how you're, yana da yara a kalla ashirin da biyar amma yawanci duk sunyi aure suna zaune da nasu family din, yara biyar suka rage a gidanshi and yarima Aliyu is he's last born. Shi yasa ta zama kaman the most wanted bachelor in town because an san duk wacce ta aureshi will be the luckiest lady alive. Motar mahboob ne ya kusa kai cikin fada dake cike da maaikata kala kala, gidan gari guda saboda Kowacce mata na da makeken chamber inda hadimanta suke sai da akwai Bangaren hadimai maza, sannan kowanne dan sarki namiji yana da nashi chamber da nashi Mai hidima, first gate suka wuce sai second then third gate, nan Bangaren family din sarki suke, kafin ka gansu sai ka wuce gate uku, nasu part din is so Beautiful sannan da akwai flowers masu kyau da daukan ido, Kowacce apartment yana iya daukan mutane dari amma mace guda ce ciki sai yaranta mata, motarsu na parking suka fito, nan wasu dake tsaye gefe guda suka fara yiwa yarima k'irari masu dadin sauraro da saka nishadi, Duk Wanda zaiji kirarin da akeyi mashi sai yaji wani irin girma because cikin Karin magana da tsantsan Hausa zalla ake mashi kirari, shi kam face dinshi dauke da kasaitaccen murmushi Wanda ke kara bayyana handsomeness dinshi wato duk Wanda ke da jinin sarauta tattare dashi daban yake, kou baka san shi ba ka ganshi ya fito daga wani special place because kou yanayin tafiyar shi alone is something else, shiyasa yanmata can't let him rest, cikin cousins sister da kawayen masu kaunar shi basu da iyaka. (well it's real because da akwai wata data taba fadamin tana son cousin brother dinta daya dawo daga America, kyma the annoying part is duk sanda zata kirashi sai yace who is talking, I feel for her but hakuri na b'ata..) yarima irin wannan samarin ne duk yawan family dinsu bai da number mace kou guda, sai da a kira shi ace "yaya na kira in gaisheka ne... " shi kuma ya amsa da "nagode... " without asking who is calling, haka yanmatan family dinsu zasu shirya suzo gidansu praying to see him, it's so obvious basu iya boye how they feel about him amma kuma bai Damu da su ba, it's not that yana da wulakanci but kawai dai he's neutral, he's reserved that kou wuri zaije he don't eat or drink anyhow, he's royal and an koya mashi cin abinci anyhow it's bad, he's so reserved that kou gidan brothers dinshi yaje hardly yaci kou sha wani abu, shi dai zaije zumunci when he's less busy with office work, he's hard working because shi ne ke controlling company dinsu tunda elder brothers dinshi are busy with their very own personal businesses. Tafiya suke ahankali shi da mahboob heading into hajiya amina'a chambers, maaikata ne koina, kou abincin ka ya zuba kasan interlock dake gidan sai ka dauka ka cinye saboda tsaftar wajen, kou ina look very neat and elegant. Hannunshi biyu cikin aljihunshi har suka isa bakin kofar da zai sadashi da mini gate din part din mahaifiyarshi kasancewan kowanne Bangaren nada nashi fence da gate amma baa shiga da car, da akwai general parking space for the whole family, suna isa bakin kofar akayi saurin bude masu kofa suka shiga ciki, kofar falon hajiya amina suka nufa shima bude masu akayi suka shiga cikin falon. Yarima ne ya fara shiga, wata matace zaune kan kilishi mai dauke da wani irin fata Mai daukan ido, matar fara ce sosai Wanda sai ka rantse b'ata da alaka da yarima, shekarunta kam zasuyi kusan 60 plus, kai ta daga ganin masu shigowa, hannunta ta daga wasu yanmata biyu dake matsa mata legs suka Mike tare da gaida yarima who answered sannan suka car falon, sai ka rantse ba yarima bane because lokaci guda ya sauya tafiyarshi zuwa na irin shagwaba, hannuwa biyu matar ta ware mashi ya tako walking like a small baby ya fada kafarta daga inda take zaune, "wasshhh... " matar ta fad'a tana kara dacewa "fav kar ka balla min kafa ka dai San ba lafiyar kafa gareni ba kou.. " tafad'a tana shafa kanshi dake kan kafarta shi kuma kaman ance ya kara dora kafar sai sake shafa kanshi kan legs dinta yake, sai ka rantse ya shekara bai ganta ba, mahboob dake durkushe murmushi ya saki kanshi kasa, "ummah ina wuni... " ya fad'a cikin total respect, kai ta daga tana dariya tace "alhamdulillah son... Ya gimbiyata?.. " ta fad'a tana kallon mahboob while rubbing kan yarima dake kan kafarta sannan knees dinshi kasa kaman yayi kneeling, "tana lafiya ummah... " ya amsa mata, "ummah nayi missing dinki.... I had a very bad day ummanah... " ya fad'a ahankali kanshi still on her legs, surprise look tayi mashi sannan ta kalli mahboob to get some lights amma sai ya sadda kasa cikin ranshi yana tunanin hopes he's not going to tell her he's girlfriend sent him her boobs, "me ya faru fav... " ta tambayeshi cikin damuwa, "ummah farida tayi disappointing dina... " idanuwa matar ta zaro, b'ata yi magana ba tana kallon masu aiki dake jera fruits da abunsha a kan dining saboda mahboob da yarima, sai da suka gama suka bar wajen tace "what did she do pls?.. " ta fad'a tana kallon face dinshi dana mahboob, shidai mahboob mikewa yayi yana cewa "ummah Bari in fara saka wani abu a cikina... " ya fad'a heading to the dining, harara yarima ya bishi dashi yanacewa "acici.." ya fad'a mashi sannan yace "ummah kawai she disappointed me... Na fasa aurenta... " ya fad'a atakaice, daman if you want to hear him talk then kazo when he's together with his mother, (wayanda basu da uwa Allah ya jikan Iyayensu...mu kuma da muke dashi Allah ya bamu ikon faranta masu at all time).idanuwa hajiya ta zaro tace "shikenan kuma fav... Kai kana ganin dukan matan basu da flaws ne?.. Kowacce in tayi small thing sai kace ka fasa.... " "ai mummy... Da akwai limitation to everything... Nidai... Nafasa... " ya fad'a still kanshi kan kafarta, shuru matar tayi tana kallon shi for a moment sannan tace "tell me metayi?..i will judge in ya kamata ku rabu or not... " ta fad'a mashi calmly looking at yanda yake lumshe idanuwa, komawa yayi ya zauna nan gabanta yayi shuru not saying anything, "tell me mana... " ta sake fad'a mashi, "nidai kawai ummah... Can't say.... Amma... She fail my... Test... " ya fad'a mata, ajiyan zuciya hajiya amina ta saki tace "kai kullum cikin test kake.... Did you it's Haram to spy on someone?.. " "far from it ummah...ni Bazan sa ayi spying kanta ba... " ya fad'a zaune gabanta, "naji... Yanzu dai you're back to square one kenan.... Well take your time...amma ka sani inason ganin yaranka before in tafi... " da sauri ya katseta dacewa "ni ummah ki bar maganar nan... Kuma ni ai zanyi aure.... Na bar maki... Ki zabamin wacce ta dace.... Ban kara nema da kaina.... " kallon mamaki tayi mashi taba tunanin yanda sauran yaranta suke rufe ido wajen neman wacce suke so, basu taba yarda anyi masu zabi ba shiyasa shi MA babu Wanda yace zai zaba mashi mata aka barshi ya nemo wacce yakeso in akayi bincike ta chanchanta shikenan "fav... You mean you will let me select a life partner for you?.. " ta fad'a sounding so Excited, murmushi ya saki yace "eh mana ummah tunda ni na kasa nemawa kaina... Kinsan abinda nake so ai... Sannan nasan you always wish me the best so you will give me the best.... " ya fad'a cikin kwanciyar hankali, "yes....haka ne... Amma in choice dina da naka bai zo Daya ba fa...banson naji kunya favourite... " ta fad'a mashi "Allah ya sauwake in saka ummah taji kunya.... I can never put my love to... shame... Believe me... " ya fad'a mata with confidence, Dan Dukar da kai tayi sannan tayi kissing goshin shi cikin farin cikin statement dinshi, he really gladdens her heart with his words, "Insha Allah I will talk to abbah... Zamu baka good wife kaji kou... " ta fad'a mashi, murmushi ya saki tare da lumshe idanuwa kawai "can't... Wait... " ya fada cikin ranshi yana murmushi, shi kam mahboob bai jij hiransu because tsakanin inda yake zaune da inda suke da nisa saboda girman falon. Kallo daya zaka karewa falon ka gane na yan sarauta ne saboda yanda ya sha tuntun masu tsadan gaske. She's the First wife of the king so komai nata yafi shiga na alada fiye da sauran mata. "tashi Kaci abinci nasan tunda ka fita kou ruwa baka sha ba... " hajiya ta fad'a saboda sanin halin danta. "ummah... Bari inyi wanka... Tukun... " ya amsa mata "nope.... Kaje Kaci abinci... Tunda ku biyune zaka fi cin abincin... " ta umarceshi, babu musu ya Mike daga nan kasa inda yake ya taka zuwa inda mahboob ke zaune yana shan fruits, shima zama yayi ya dauki apple guda daya ya ya fara ci, wayarshi dake faman vibrating cikin aljihunshi ya fiddo, daman bai fiya saka wayarshi a ringing ba because bai kaunar wannan hayaniya da waya keyi in the name of ringing, yana fiddo wayar yaga Mai kira sai yaja Dan guntun tsoki tare da katse wayar, kai mahboob ya daga ya kalleshi as another call was coming in, "farida?.. " ya tambayeshi, kai kawai yarima ya daga mashi alaman eh, "kasan kaima fa kana da laifi...why did you ask in the first place... " ya fad'a yana kai grape bakinshi, hararanshi yayi without saying another word, sake katse wayar yayi, few minutes later sai ga blink daga wayar alaman shigowan message, yasan it's still her don haka bai bude ba. Kafin su tashi daga kan dining saida aka bashi miss calls sun kai ashirin amma babu Wanda ya daga. "farida na ruwa... " mahboob ya fad'a yayinda da yake goge bakinshi da tissue Mai taushin gaske. Falo suka dawo suka ga hajjya ta Mike ta shiga ciki. Hanyar waje sukayi. Suna fita basu tsaya koina ba sai chambers din yarima, a bakin nashi kofar ma da akwai Mai bude mashi kofa, gaisawa sukayi da wannan saurayin Mai suna Umar is he's personal worker, duk wata hidima dake Bangaren yarima shi keyi mashi, shine Mai kula da wankin kayanshi dukda bashi ke yi ba, shine zai kaisu kuma ya amsosu, shine Wanda zai keyi mashi hidima, he washes he bathroom, cleans his bed rooms da falo, suna shiga ciki naga falon so neat and tidy, komai da ake bukata a falon yan gayu yana dashi, saurayin na biye dashi har cikin falon, direct daya daga cikin bedroom dinshi ya shiga Don ya kuskura baki before going to masjid, shima mahboob dayan bedroom din ya shiga Shima ya kuskura baki, kusan tare suka fito da yarima, Umar kallon yarima yayi cikin respect yace "ranka shi dade nan zaa kawo maka abinci?.. " bai k'arasa ba yarima yace "munci... Kana iya tafiya for today... " ya fad'a mashi, a kaidar maaikatan gidan babu Wanda zai tafi gida amma yarima do permits Umar yaje gida kullum sai ya dawo the following day, "baka bukatar komai?.. " Umar ya sake tambayan yarima because yasan gobe bai zuwa bisa umarnin yarima, ya bashi Sunday ya huta sannan yayi nashi hidimomin, he's the only person that have this heart cikin yanuwanshi, sauran maaikatan always wish sunawa yarima Aliyu aiki saboda bai da matsawa kaman sauran yan gidan, sannan in har ya saka sutura kusan sau hudu kou biyar Umar ya ke kwasarwa kayan, in ka hadu da Umar cikin gari when he's off zaka sha mamaki saboda shiga yake ta kece raini as a results of kwancen kayan da yarima ke bashi, sannan duk wani Mai aiki a fada yana da albashin shi wanda ake basu duk karshen wata, yarima yana bawa umar dubu daya kullum na transport, hakan yasa Umar bai hada yarima da kowa ba, at times in ya zauna da sauran masu aikin gidan ana hira sai yace "duk abinda zai samu yarima na sharri rabbi ya kauda shi..." he always pray for he's well-being. Duk maaikatan gidan babu Mai fadin bad habits dinshi, kawai the only thing they know is baya magana kaman sauran yanuwanshi. "eh kana... iya tafiya... " ya fad'a yana saka hannu cikin aljihunshi, dari biyar ya dauko guda biyu fari tas ya mika mashi, durkusawa saurayin yayi ya amsa yana mashi godiya da adua kaman yanda yake mashi kullum. Tare suka fita su suka wuce masjid shi kuma Umar ya tafi gida. Tasleem na kwance kan Doguwar kujera kanta kan kafar mom dinta ita kuma mum dinta ta dora hannunta kan gashin kanta sai shafawa take, "Kinyi sallah kou... " mahaifiyar ta ta tambayeta, "mummy zanyi... Bari kunun nan ya sauka kar inyi amai... " tafad'a cikin shagwaba, "kusan minti talatin bai isa ya sauka ba?.. Na lura this days sallah magrub da ishai kike hadawa... " inji mom dinta "no mummy... Bai sauka ba... Taso min yake... Mummy a daina saka min madara da yawa.... Kaman inyi amai nakeji... " ta fad'a cikin shagwaba, hajiya zainab zata bude baki tayi magana sai wayar tasleem ya fara ringing, kaman bata so ta dauki wayar ta ga Mai kira, daga nan inda take kwance tayi picking calls din "baby... " naji voice din namiji ya fad'a mata cikin wayar, Dan baki ta tabe tace "good evening... " "baby ya kike.. Ya gida... Na dawo kasar... Nace yau j must see you... " aka Fad'a mata "OK... Welcome.... " ta fad'a ahankali, "yanzu gani nan cikin compound dinku... " ya fad'a mata, bata kara cewa komai ba ta katse wayar tana daga kanta, "mummy nayi bako... " ta fad'a tana mikewa, "tou... Kar ki dade... Kinsan dad dinki baiso wannan hiran daren...dukda bai gari kar ya samu labari kinji kou?.. " ta fad'a mata cikin extra calm voice, "OK mummy... " tafad'a tana Kama hanyar wurinta,tana shiga ciki ta sake kaya zuwa doguwar ruga sannan ta saka long hijab ta fito, imagine wacce tace bazata iya sallah saboda kar kunun gyada ya dawo mata ba gata walking quickly to meet a visitor. Sai kamshi take ta fita compound dinsu da babu mutane sai masu gadi da securities dake zaune a duty post dinsu,motar dake daukan ido gefe guda ta nufa walking majestically, Wanda ke cikin motar na ganinta shima yayi saurin fitowa wearing a smile, saurayin fari ne tas, yana Da kyau sosai kaman mace, sallama tayi mashi ya amsa looking straight into her large eyes, " ahmed sannu da dawowa... Saukan yaushe?.. " ta fad'a da sauri sounding like a real talkative, murmushi ya saki Wanda ya bayyana how handsome he is yace "I told you yau na dawo...nace dole sai na ganki zan samu sukuni.... " "welcome.. Muje ka zauna..." ta fad'a mashi "aa.... Daga nan ma yaisa.. Except in ke kina bukatar zama... But am OK... " ya fad'a mata, ahmed is one of her numerous friends who so Much love and adores her, tasleem Nada shiga rai because bata da damuwar komai, she don't frown kou feel sad, da wuya ta shiga damuwa dukda she easily get scared of things. "bari insa a kawo maka abun sha... " ta fad'a mashi, "Dan Allah baby kar ki damu kanki...ganinki kawai nazo yi... Sati biyun nan kaman wata biyu haka nake ji... Ya karatu both boko and arabi?.. " "lafiya lau... Ana tafama... " ta amsa mashi, nan fa hira ya barke tsakanin su, Don rashin wayau irin na tasleem she told about what she saw a wayar yarima, babu abinda yace sai "Allah ya kyauta... " wannan amsar ya mugun bata mata rai "Allah shi kyauta kadai zaka ce?.. Lallai ma..." "ya kikeson ince.... " tsoki taja tana cewa "kilan ma halinku guda.. Nidai kaga tafiya ta.... " tafad'a cikin fushi tana juyawa, da sauri ya rike hannunta, dadin hira yasa tasleem bata San an bude gate ba, dukda gate din bai kara while opening amma anyi horn kafin Mai gadi ya bude, amma duk bataji ba, alhaji mussadiq that is just coming in from abuja bai hangi komai da ya shigo gidanshi ba sai tasleem da ahmed ke rike da hannunta, hasken motar alhaji ne ya dallesu yayi saurin sakin hannunta, sai lokacin tasleem ta lura that her dad is back, ji tayi gabanta ya mugun faduwa, ba sau daya basau biyu ba he have warned her kan hira da samari a gidanshi, especially da dare, amma gashi abun ya kai ga har Kama mata hannu ake a cikin gidanshi, yana zaune bayan mota sai huci yake yayin da driver ya nufi parking lot dashi, yasan b'ata da laifi kaman mahaifiyar ta, always yana kiran tasleem ya zaunar daita yana advising dinta ta maida hankali kan karatunta tunda she's in 3 level a buk amma b'ata ji, Allah kadai yasan decision that he's going to make this time around, he feel insulted ga yarshi a compound dinshi rike da hannun kato, despite har kallon malami ake mashi saboda yanda he's God fearing sannan yana da tarin gemu irin na malamai. AI tunda tasleem ta hangi motar ubanta ta baje da gudu zuwa Bangaren mahaifiyarta, if you see yanda hankalinta ya tashi kasan bai wasa da ita like her mother use to, "lafiya?.. " shine tanbayan da hajiya tayi mata, dukawa tayi da hannunta kan chest dinta tana nishi kaman wacce tayi hours tana gudu tace "mummy... Mummy... Daddy... Ya dawo... " ta fad'a cikin haki sosai, "you mean your dad is back?.. " hajiya ta tambayeta, "yes mummy... Kuma yaga ahmed... Ya kamamin hannu... " ta fad'a still bending AMD breathing pretty fast, "why zai Kama maki hannu... " ta fad'a cikin damuwa sosai, "mummy... Don na bashi labarin black mamba... Shine ya goyi bayanshi.... Sai nayi fushi zan tafi sai ya kamamin hannu... Ni kuma ban lura dad ya shigo ba...." "shima in ba iskanci ba sai ya goyi bayan yarima... " was hajiya zainab's statement, "don't mind him Mummy... Kilan halinsu guda.... Nidai mummy pls kar kisa daddy yayi mani fad'a.... Kinsan banason fad'a pls.... " ta fad'a kaman zatayi kuka, "shima alhaji kullum. In zai dawo daga tafiya bai informing mutum sai da yayi zuwan bazata... Go inside and pray... " ta fad'a mata, tasleem dake nishi mikewa tayi daga bending da tayi ta Kama hanyar part dinta. Har ilah yau INA maku tallah wannan ingantaccen maganin mai suna rainsoul, ga wayanda basu sanshi ba it's a qualitative medicine dake maganin different cuta dake damun mu a yanzu, mata masu Neman maganin infection kou wayanda basu releasing lokacin sex try rainsoul zakayi mamaki it is tested and trusted, bazan iya fada maku abubuwan da rain soul keyi ba but it's effective and will relief you of so many illness da Wanda ka sani da Wanda baka sani ba, but its 30k per kwali mai dauke da 30 sachets, if kana da halin saye contact mummy a kan 08063328903. Ina amare it's good u use rain soul da kayan mata, zai yi maki maganin infection sosai, mata da dama suna da infection kina iya ganin ke budurwace baki dashi but most yanzu suna dashi basu ganewa sai sunyi aure, in har mace tayi university tana shiga public toilet sai dai fatan Allah ya kiyaye. thanks [3/14, 6:25 AM] +234 703 008 7807: 4💙💚🧡❤💛 Sak'aci 💚💙🧡❤💛💜 ®Zuwairat (ummumaryam) 4⃣ Free page Alhaji na fita daga cikin mota yayi part dinshi yana tafiya da sauri, da ka gan yanda yake tafiya kasan he's angry, bayan kaman minti biyar yaran gidan suka fitowa har da matanshi zuwa bangarenshi domin yi mashi sannu da zuwa, duk suna falo while he's inside freshening up, cikinsu har da hajiya zainab, duk yaran that are present suna part dinshi as usual kaman yanda sukeyi duk sanda ya dawo daga tafiya, amma yau banda tasleem because tasan tayi tsiya, bayan kaman minti ashirin alhaji ya fito sanye da jallabiya fari tas,duk sai sannu da zuwa ake mashi face dinshi babu walwala yake amsa masu, daga kai yayi yana kallon faces dinsu kou zai gan tasleem amma babu ita, kallon hajiya zainab yayi with an unpredictable look ya dauke kanshi, yaran mikewa sukayi suka barshi da two wives dinshi, "alhaji me zan hado maka... " small wife dinshi ta tambayeshi, shuru yayi for a moment sannan yace "kawai kawo min shayi... " ya fad'a mata, mikewa tayi ta bar dakin hajiya zainab na zaune kanta kasa, tasan yau da akwai budurin magana because she will definitely hear from him, "ya hanya?.. " ta tambayeshi cikin calmness, "ki kiramin tasleem... " was the only things he told her, "lafiya dai?.. " ta amsa mashi, wani irin kallo ya watsa mata yacr "bani da right din ganinta at my own wish sai Kinyi questioning dina?.. " ya fad'a sounding angry, "sorry ni ba abinda nake nufi bane.... Kawai naga yanzu ka dawo.... " "you don't have to tell me that... Now get her...." ya fad'a atakaice, bata kara cewa komai ba ta Mike, fita tayi ta dawo part dinta, tasleem ta gama sallah ta dawo falo sai mazurai take, da sauri tace "mummy did he say anything?.. Dan Allah kar ki bari yayi Mani fad'a... Pls... .."ta fad'a tana komawa kusa da mom dinta "besty kwantar da hankalinki... Kindai san am With you kou...now tashi muje... " ta fad'a mata, aikam hannu tasleem ta dora bisa kai ta fara kuka tana cewa "wayyo mummy dukana zaiyi?.. " "meye na duka?.. Pls muje... " "mummy I can't face daddy... Dan Allah ki fad'a mashi nayi bacci.... Am Scared.... " ta fad'a jikinta na rawa, yanda hankalin tasleem ya tashi yasa hajiya zainab tace "tashi muje ki kwanta... Kar ki damu kanki kinji kawar mummy.... " dadi tasleem taji, tayi saurin kama hanyar part dinta ita kuma hajiya na biye daita, bata tsaya koina ba sai bed room dinta, jikinta na rawa ta sake kayan jikinta zuwa na baccida sauri ta hau gado ta kwanta hajiya ta zainab ta dauko story book ta dinga karanta mata in a sweet tune Wanda yasa kou minti Ashirin tasleem batayi ba bacci yayi gaba daita as usual. Sai da ta tabbatar tayi bacci sannan ta Mike ta koma wajen alhaji, daman he knows she won't call her, "alhaji tayi bacci... Daman she's having headache... " ta fad'a atakaice while kishiya ta na zaune wearing a normal face, "I know AI.... Don't worry... Everything is coming to an end soon.... " ya fad'a atakaice. Ita dai bata gane abinda yake nufi ba amma she felt seriousness a voice dinshi and it scares her. Bayan su yarima sun dawo daga masjid yaso ganin mahaifin shi amma sai ya tarda he's very busy da mutane, Bangaren shi ya koma inda ya tarda mahboob na waya da babe dinshi, lokacin kam shi ya samu over 50 miscalls sai kuma messages daga farida and wasu da bai ma San su ba, kashe wayar kawai yayi ya ajiyeta gefe guda yayi relaxing a falo for like thirty minutes sannan ya Mike ya kalli mahboob That is still on the phone yaxe "good night " bai jira reply dinshi ba ya shige bed room inda yake kwana most of the time. Yana shiga ciki ya sauya kayan jikinshi zuwa ba bacci sannan ya haye gado ya jawo laptop dinshi ya saka wata karatun alqurani, yana sakin ajiyan zuxiya tare da lumshe idanuwa, while he's listening he's thinking, he wonders why yace ya zaba mashi mata, he don't want to end up not happy with he's mother's decision, sai kuma ya tuna his mom always want the best for him, idanuwa ya lumshe yana kokarin cinko who his mom will select for him sai kuma yace "don't think about it... Let's Just wait... " ya fad'a calmly, kawia he prays he doesn't regrets it, saboda ko ma wacece zaa bashi bazai iya kallon mahaifiyar shi yace baiso ba, he's the last born amma kou kadan baa sangartashi ba, da akwai respect da sanin ya kamata. Kawai he can't wait to be married, he knows his wife will be a lucky girl because he always thought of the kind of romantic life he's going to live when he's finally married, murmushi ne ya bayyana a face dinshi, pillow daya ya dauka ya dora kan ruwan cikinshi ya rungumi pillow kaman mutum, Yana cikin sauraron alquran bacci yayi gaba dashi Wajen karfe 11 daya na dare Mai martaba shi kadai ya shiga bangaren hajiya amina, sai yanzu na gane inda yarima yayi inheriting bakinshi, his father is very dark in color, dashi yarima ke kama, in ka ga yanda shi kadai yake tafiya sai ka rantse ba sarkin bane because nobody is following him, kou masu bude kofofi duk sun kwanta, sanyi yake cikin shadda Mai shegen tsada Wanda da akwai manyan aiki a jiki, kou button din wuyar rigar bai a balle yake, duk yau bai samu ganin matanshi ba saboda bakin da yayi, da sallama ya shiga chambers dinta. Babu kowa ciki bai tsaya wasting lokaci baya shiga inda yasan zai sameta, kwance take cikin blanket mai taushin gaske, sallama daya tayi ta bude ido tare da amsawa tana mikewa zaune, kaman ba Mai bacci ba ta sauka ta gaidashi cikin girmamawa, amsawa yayi yana cewa "ya jikin naki?.. " "da sauki abbah.... " tafad'a kaman wata yar yarinya, "Allah ya kara sauki.... I have been in different meeting yau... Shiyasa ban waiwayeki ba... " "I know... kar ka samu damuwa ranka shi dade..." ta amsa mashi ahankali, "kina shan magungunanki dai kou?... " ya sake tambayan ta cikin kulawa, "eh sosai MA... Yanzu kafar alhamdulillah.... " "Masha Allah.... When is your next check up?.... " "sai nan da wata biyu... lokacin da gama shanye drugs dina... " ta amsa mashi, "tou madalla.... Kina bukatar wani abu?... " ya tambayeta kaman yanda yake tambayar ta for the pass 40 years plus, kullum sai ya tambayi matanshi if there's anything they need, bai taba fashin wannan tambayan ba, bai yarda wata jakadiya ta fada mashi halin da matanshi ke ciki ba, ba wai Bai da jakadiya ba yana da ita amma bai bada daman a shiga tsakanin shi da matanshi ba as ya gani yanda suke yanda suke gandama a royal houses wajen hada husuma kou kawo matsaloli daban daban. Yasan babu irin makircin da baa iya hadawa da su. "babu matsala... Amma naso in tattauna wata magana Mai muhimmaci da kai... " ta fad'a mashi, zamanshi ya gyara yana cewa "OK ina sauraonki ummah... " "daman it's about Aliyu.... " "tou what about him... Shima yau bamu samu ganawa dashi ba..." "dazun ya shigo yake ce min a zaba mashi mata... Wai shi ya gaji da nema... " shuru yayi for a moment as bai taba zaba masu mata ba kou mijin aure ba, duk yaranshi kowa ke zaban abokin rayuwar shi, koda kuwa wasu abokanshi sun nuna suna son a hada zumunci Mai karfi ta hanyar hada auren yaransu, sai ya nuna masu vai son hada aurensu saboda kar azo a samu matsala, some of his friends suna tunanin bai isa da yaranshi ba amma kou a jikinshi, yasan what ever he decrees is done, amma bai son using too much power kan family dinshi. "toufa... Didi you have any one in mind ?"ya tambayeta, shuru hajiya tayi for a moment sannan tace "gaskiya I have lots on my mind... It's making it difficult for me to choose...." ta amsa mashi, "well it's good tunda kina da choices.... In aka bar min wannan aiki it will be total mess... " ya fad'a yana dariya, itama dariya tayi tace "Nima gashi am confused.... at least ina da yara bakwai da nake ganin zasu zama good wife to him.... " ta fad'a mashi, "ohhh.. that's nice then.... yara waye.... " ya tambayeta, ajiyan zuciya ta saki sannan tace "da akwai yar gidan Hussein kanina... Sannan ina son tasleem yar gidan mussadiq... Da akwai aisha yar gidan Muhammad.. Wannan na yola... " haka ta dinga lissafa mashi har sai da ta gama lissafo yanmata guda bakwai Wanda take ganin are OK for her child, dukkan Wanda ta lissafo basu bukatar ayi bincike kansu because they're all family, "gaskiya Allah ya baki good memories.... Wato dukkan yaran dangi kinsansu da sunayensu... Gaskiya bravo... " ya fada sounding so proud of her, dariya tayi cikin jin dadi because dudka she's old tana jin dadin furucin mijinta, "tunda ina zaune waje gida babu inda nake zuwa ai dole inyi good memory.... " ta fad'a mashi tana dariya "Masha Allah... Barakkallah... Yanzu who is your choice because nasan you will settle for the best.... Kinsan yanda Danki yake... Kuma kinsan what will be best for him... " ya fad'a mata, "ai nan matsalar take... Don't really know.... Dukkansu are OK... " ta amsa mashi, "then ayi adua... Allah ya zaba mashi abinda yafi alkhairi..." ya fad'a atakaice, "Insha Allah.... " ta amsa mashi, hira suka dan cigabayi dayi har kusan minti talatin sannan ya Mike ta kwanta ya gyara mata blanket sannan ya fita. Mahboob bai dawo gida ba, gidansu yarima ya kwana, kowa da dakinshi, wajen karfe biyar na asuba yarima dake sanye da kayan bacci ya Mike zaune tare da adua, hamma yayi looking at he's joystick that is erected, daman wannan is normal with any healthy man if he's single, komawa yayi ya kwanta alaman baccin bai isheshi ba sai kuma ya sake mikewa yana heading to Bathroom walking like a baby with he's thing in front of him moving in each step he takes, if any person zai shiga ya ganshi sai ya tsorata da yanayin shi, he look so sleepy, hannu ya zura cikin wandon bacci dake jikinshi ya saki ajiyan zuxiya tare da hamma again, wajen sink yaje ya Kama yana sakin nishi step by step, sai da ya samu good five minutes sannan ya cire kayan jikinshi yayi wanka tare da alwallah ya fito daure da towel, boxers ya dauko cikin dozens dake closet dinshi ya saka sannan ya saka jallabiya ya fito falo, har ya Kama hanyar waje sai ya tuna mahboob yana gidan, bed room din daya kwana ya shiga without knocking, baje ya ganshi yana bacci, leg dinshi ya buga yana cewa "it's time to pray... " ya fad'a mashi, shima mikewa yayi da adua while yarima na fita daga dakin Don yaji a tada sallah a masjid dake cikin gidan. Bayan sallah ya durkusa har kasa ya gaida mahaifinshi tare da wasu manya dake tare dashi irin hadiman mahaifinshi, ya koya masu koda kuwa mutum karkashin ka yake for as long as he's older than you dole ka girmamashi nor matter what, Don haka yaranshi sun tashi da wannan tarbiyan, basu raina duk wasu dake tare da mahaifin su koda kuwa securities dinshi ne saboda duk yawanci manya ne. Daga masjid ya wuce bangaren hajiyar shi, kofa aka bufe mashi ya shiga har bed room dinta da sallama, tana zaune kan praying mat da tasbaha a hannunta bakinta na motsi kadan kadan alaman azkar take, zama yayi nan kasa kusa daita har sai da ta Kai karshe sanann ta daga mashi hannu ya dora nashi ciki, "ummah ina kwana?.. " shine abinda ya fad'a mata "alhamdulillah fav... How was your night... " ta amsa mashi "fine ummah na.... Ya kafa?.. " ya fad'a yana Dan taba feet dinta dake kasa, "alhamdulillah " shine reply dinta, "ummah Allah ya kara maki lafiya kinji... " ya fad'a saboda yanda mum dinshi ke fama da diabetes da kuma bp sai ciwon kafa, "Amin favorite dina... Kasan Jiya nayi magana da abbanka..." haka nan sai yaji gabanshi na faduwa, da sauri yace "really ummah... " "yes fav... Na bashi choices dina kuma sunyi mashi... Yace duk wacce na zaba maka cikin choices din is OK... " ta fad'a mashi, shuru yayi yana sauraron yanda take amfani fa plural, "ummah choices dinki har su nawa?.. " ya tambayeta calmly, "well..su bakwai nake dasu cikin raina...duk wacce na zaba maka Ciki you're going to love it... " ta fad'a mashi, shi dai kawai ji yake gabanshi na faduwa, kawai he felt he's making a mistake dayake son a yi mashi auren hadi, "ummah Dan bani hint na sunansu pls... " ya. Fad'a cikin rawar voice, dariya tayi tace "naga kaman you're nervous... Relax mana... Kadai San babu mace da zata fi karfinka kou... you're a man... Kasan wannan zamanin kuke zaban abokan rayuwa... Mukan kou mijin baka sani ba sai bayan andaura aurenku... Kuma haka mutum zaiyi hakuri yabi umarnin iyayenshi,...a rayuwa babu tabewa ga Wanda yabi zabin iyaye...." shidai sauraron ta kawai yake amma he's regretting asking her to choose a wife for him, "tou ummah ki zabamin biyu... " ya fad'a yana rufe face dinshi Alaman he's shy dariya tayi tace "abun nan dai a jinin ku yake... Wato kaima you want to be polygamous in nature.... " da sauri tace "ummah no.... Am. Joking... " ya fad'a yana kwantawa nan kan makeken carpet dinta, shafa kanshi tayi tace "fav ka auri kou nawa kake so.. One... Two... Three... And four... So nake in gan Yaranka kou ina... Don haka feel free to marry as many as you want... " ta fad'a tana dariya, rufe face dinshi yayi yana cewa "nidai ummah no.... " ya fad'a cikin shagwaba, kanshi ta shafa ya lumshe idanuwa, "ummah kou nayi aure kullum sai nazo wajen ki.... Can't stay a whole day without seeing you.... " ta fad'a yana kallon face dinta daga inda yake kwance, "Allah sarki my favorite... When we get to that bridge we will cross it... Kilan ma sai kayi sati ban ganka ba... " ta fad'a tana shafa kanshi, "kam aa... Let's see... " ya amsa mata, bayan kaman minti goma ya fara lumshe idanuwa alaman zai koma bacci "fav tashi ka koma part dinka... Kar kayi min bacci a nan..." ta fad'a mashi tana Dan tura kanshi, Dan kara tura legs dinshi ciki yayi yana cewa "ummah barni nan... Cuddle me... Daman kin dade baki saka ni bacci ba... " bai k'arasa ba ta bugar mashi Kai tana cewa "up you go... " ta fad'a mashi kaman baiso ya Mike har da buga legs kasa. Haka ya fita ya koma falonshi, yana shiga ya baje kan doguwar kujera sai bacci. Abunka da mara gaskiya tasleem bata samu good night sleep ba, Don tsananin tsoro gani take her dad will come for her kou kuma yasa elder brother dinta ya zaneta dukda her mom wont allow that, yau baa tadata sallah asuba ba ta tashi da kanta, she normally sleep to 10 in bata da morning lectures sannan tana tashi 8 in weekend ne saboda tana zuwa islamiya Saturday and Sunday daga karfe 10 zuwa 6 na maraice. Yau bayan ta koma bacci karfe 6:30 tashi, bata jira azo a hada mata ruwan wanka ba ta shiga bathroom ta hada ruwan wankan da ta kusa gasa kanta dashi sabida yanda ruwan yayi zafi sosai, ahankali ta dinga zuba ruwa har yayi daidai, tanayi tana kallon agogo, kou kadan bata son haduwa da dad dinta, bata tsya wasting of time ba tayi wanka ta fito. Sharp sharp ta gama Shiryawa kou shafa batayi ba, 7:30 ta shiga dakin mum dinta sanye da long hijab dake Jan kasa sannan bag pack dinta rungume a gabanta instead of baya, dakin mom dinta dake kwance ta shiga ta Dan taba goshinta ta bude ido, "mummy zan tafi gidan ummah... " "painkiller da safe haka?.. " ta fad'a tana kall0n agogon dakinta "banason Haduwa da dad...nidai bani keys... Banson yaya yazo daukata yau..." ta fad'a mata "ki bari kisha tea tukun... . " legs ta buga kasa tace "nidai no.... " bata k'ara cewa komai ba ta nufi inda mom dinta ke ajiye keys dinta ta dauki key din motar tayi waje da sauri "pls drive carefully..." mahaifiyarta ta fad'a mata, tana fita compound gabanta na faduwa, babu inda take kallo sai part din dad dinta, da sauri ta shiga wata csmri fari tas kaman baa taba hawa ba ta ja motar da sauri tayi horn my gadi bude mata, tana fita waje ta saki wani irin ajiyan zuciya kaman she's never coming back to the house again. Hankali ta maida tayi tuki tana aduar Allah yasa kafin ta dawo dad dinta ya mance da fushin da yake daita. Sai wajen hour guda ta isa fada, sai da ta isa gate na uku tayi parking yayin da masu hidima suke ta hadahada cikin gidan. Tayi sati biyu bata zo gidan nan ba, it's my feels like shekara biyu, in tazo kaman yar gidan haka masu yiwa hajiya amina ke treating dinta, face dinta dauke da big smile ta nufi gate din hajiya, tana isa bakin kofa maza biyu da suke wajen suka sakar mata murmushi tare da yi mata sannu da zuwa, cikin smile ta amsa Suka bude mata gate ta shiga ciki sai sauri take Don ta Kai rahoto, kofar falo aka bude mata ta wulla kanta ciki tare da sallama, sai gyara waje ake, falon sai kamshi kawai yake. Duk sai gaidata suke Tana daga masu hannu with a broad smile on her face, sai sauri take heading to bed room din hajiya, har zata shige sai kuma tayi saurin juyowa tayi hanyar kitchen, nan ciki MA sai breakfast ake hadawa sai kamshin soye soye ke tashi, suma masu aikin babu abinda suke cewa tasleem sai "hajiya kwana biyu... Ina kika shige... " tana bude fridge tana cewa "wallahi ina busy ne.. Yau MA rahoto na kawowa ummah.... " ta fada tana deban chocolate tana zubawa cikin bag sannan ta bude guda ta fara ci sannan ta fito ta nufi hanyar dakin da tasan zata samu hajiya. Har ilah yau INA maku tallah wannan ingantaccen maganin mai suna rainsoul, ga wayanda basu sanshi ba it's a qualitative medicine dake maganin different cuta dake damun mu a yanzu, mata masu Neman maganin infection kou wayanda basu releasing lokacin sex try rainsoul zakayi mamaki it is tested and trusted, bazan iya fada maku abubuwan da rain soul keyi ba but it's effective and will relief you of so many illness da Wanda ka sani da Wanda baka sani ba, but its 30k per kwali mai dauke da 30 sachets, if kana da halin saye contact mummy a kan 08063328903. Ina amare it's good u use rain soul da kayan mata, zai yi maki maganin infection sosai, mata da dama suna da infection kina iya ganin ke budurwace baki dashi but most yanzu suna dashi basu ganewa sai sunyi aure, in har mace tayi university tana shiga public toilet sai dai fatan Allah ya kiyaye. thanks [3/14, 6:26 AM] +234 703 008 7807: 5💜💚💛❤🧡 Sak'aci 🧡💜💚💛❤🧡 ®Zuwairat (ummumaryam) 5⃣ Ya rabbi👏🏾👏🏾👏🏾👏🏾 what a joy. Tana rungume da bag dinta a gabanta sai shan chocolate take kaman b'ata da damuwa cikin ranta ta bude kofar da zai sadata da inda bed room dinta yake, just imagine gidan matar sarki, duk inda zaka bi is well design da expensive wall paper sannan GA fitulu kala kala masu hasken gaske, inda kana cikib gidan ta baka sanin dare ne kou rana, wajen wata expensive door ta tsaya sannna ta bude kofa tana murmushi, kan gado ta ganta tana bacci, daman she use the whole night thinking about who to select for her flavourite son Don haka bayan sallah asuba she decided to go back to sleep, kaman tasleem ta sani b'ata bude kofa da karfi ba kuma kou ta bude bazaiyi kara ba saboda yanayinshi, tana ganin face din ummah dake bacci peacefully sai ta saki murmushi, she loves her as much as she loves her own mother, lokacin da take yarinyar she can't differentiate who's her mom sai daga baya, kawai bambancinta da mahaifiyarta is ita duk abinda kayi indai na fad'a ne she will spark on you, amma banda wannan she have no flaws at all, kaman tana saddo ta dinga takawa har ta isa gaban gadon, kaman wata kwai ta zauna bakin gadon yanda hajiya bazata tashi ba, sai lumshe idanuwa take tana kallon face din hajiya, ahankali ta kai c sneaker chocolate dake hannunta baki tana tauna ahanakli dukdai Don kar ta tada hajiya, har ta gama cinyewa hajiya b'ata tashi ba, ahankali ta Mike ta yardo ledan a wata yar karamin wastebin dake dakin ta taka ahankali ta dawo bakin gadon, in ka GA yanda yake takawa sai ka rantse she's a thief trying to still and run away with the fear of being caught, cikin natsuwa ta koma ta zauna bakin gadon, hajiya motsawa tayi tasleem ta bude baki sosai idanuwanta duk waje, tana na zaune har karfe tara ya wuce hajiya b'ata farka ba, zipping bag dinta tayi ta dauko bounty, tana kokarin bude ledar chocolate din hajiya ta bude ido, kaman ance ta juya sai suka hada ido da hajiya that is looking at her kaman she's dreaming, goshi tasleem ta dafa sannan tace "ummah na tadaki.... " ta fad'a tana mikewa, jin voice dinta yasa ta gane ba dream take ba, she thought alot about her last night and kaman daga sama here she seats, "ummah sorry... " ta fad'a saboda yanda ummah take kallonta no blinking, murmushi taga ta sakar mata tare da mika mata hannu, itama murmushi ta saki sannan ta dawo bakin gadon ta dora small palm dinta cikin na ummah, "ummana good morning.. Sorry na tadaki... " ta fad'a tana tale baki kaman zatayi kuka, murmushi hajiya tayi tana mikewa zaune tace "gimbiyata I was thinking mafarkinki nake... Saboda yau na kwana ina tunanin ki... " ta fad'a tana jingina da kan gadon, tasleem dake faman tura bounty baki ta wace hakora tana cewa "Allah sarki ummah na... I miss you sosai... " ta fad'a with mouth full of chocolate, kallonta hajiya tayi tace "daman ina fushi dake because kin manta da ummanki... " hajiya ta fad'a tana zare hannunta daga cikin na tasleem tare da hardesu kan kirjinta alaman she's angry, da sauri tasleem da gefen bakinta is so filled with chocolate ta rungume hajiya tare da zagaya hannunta biyu daita kan gadon har bounty dake hannunta tana shafan zanin gadon tace "wayyo ummah sorry kar kiyi fushi Dani... Banson Kinyi fushi Dani... School ne yasa banzo ba... " ta fad'a tana rungume daita, hajiya lumshe idanuwa tayi tana sakin murmushi tana kallon bayan kanta dake cikin hijab, she so much love tasleem, she might have so many chooses but tasleem is her favourite, amma tsoronta is yanda basu shiri da yarima for a second, she knows everything between them, tasan tasleem na tsoron shi like mutuwa, shafa bayanta hajiya tayi for a moment before saying "naji.... Na yafe maki... Amma pls kar ki k'ara dadewa haka nan bakizo kika ganni ba... Kinji kou... " da sauri tasleem ta daga mata kai Alaman ok, zare hannunta dake rungume da hajiya tayi sai chocolate ya Dan fada kan zanin gadon hajiya, kou a jikinta tayi kaman b'ata gani ba ta cigaba da kai chocolate bakinta, hajoya murmushi tayi tana kallonta, one thing da take so game da tasleem is b'ata nuna she's perfect, Shes always herself when ever she's around, ba kaman wasu yanmatan da za su zo wajenta Don gaisheta da suke sauya behavior Don suyi impressing dinta ba, they change yanda suke magana da do things always trying to impress her, but tasleem is different, she's always her self, she do childish things that will make you laugh and at the same time make you get mad, sai in kayi mata fada ta tale baki wai zatayi maka kuka, hannu hajiya tasa ta dauki chocolate dake saman bed sheets dinta ta mika mata tanacewa "throw it in the wastebin..." hannu ta mika mata tana cewa "oh ummah sorry... " tasleem ta fad'a mata while stretching hannunta a gabanta, "no problem gimbiyata..." hajiya ta fad'a mata tana dora mata chocolate din a hannunta, mikewa tayi ta nufi inda waste bin din yake hajiya tana kallon yanda hijab dinta ke Jan dakin, "ki cire hijab dinki kar ki b'ata shi... " ta fad'a mata, babu musu bayan ta yarda chocolate dinta ta cire hijab dinta long gown dinta ya bayyana, gashinta babu dankwali so kana iya ganin long and silky hair dinta a bayyane, hajiya kallonta kawai take kaman sai yau ta fara ganinta, "wato bazaki daina shan chocolate ba kou... Sai karshen wata ki ishi mutane da kukan menstrual cramp... Nasan kou bag dinki is full of it" hajiya ta fada saboda sanin yanda duk wata sai tayi wannan haukan ciwon cikin wani loakcin har da kwanciya take a hospital saboda ciwo. Murmushi kawai tasleem ta saki tana dawowa nan bakin gadon tace "na daina.. " tana tura sauran bakinta, tissue ta dauka ta goge bakinta ta daidaita kanta sannan ta dawo ta haye gadon ta kwanta ta dora kanta kan kafar hajiya before saying "ummah... Daman nazo ne in fad'a maki kiyiwa yaya fadan yaji tsoron Allah kar a wullashi a wuta Tam.... " tafad'a trying to start the conversation of why she's there. Idanuwa hajiya ta zaro ta shafa kanta jin ta ambaci wuta, "wane yayan wai?.. " hajiya ta tambayeta, "yaya Aliyu mana... " "toufa... Me yayi maki?.. " da sauri tace "ummah ni baiyi komai ba... Amma gaskiya ya bani mamaki... Dukda ni ba sonshi nake ba dole in damu saboda naga abinda yafi karfi na... Ya bani mamaki mutuka... Nidai kiyi mashi waazi Don kar a wullashi wuta wallahi... " ta fad'a jiran a tambayeta what he did. Tasan she will surely want to know why she's saying all this, ummah was staring at her, tasan tasleem da making issues out of everything, " tell me what did he do... " ta tambayeta, kwanciya tasleem ta gyara tare da kara relaxing kan kafar hajiya sanann tace "ummah jiya kou?.. " "eh... " ta amsa mata giving her undivided attentions, "shi da yaya mahboob suka zo daukata a islamiya ...sai yaya Aliyu ya fiddo wayarshi,..ummah did you know what I saw kwanc e kan face din wayarshi?..." ta fad'a tana mikewa zaune making the whole thing looking and sounding very very serious, "aa... Menene... " hajiya ta tanbayeta sounding normal Don it might not be as serious as she sounds, tasan halinta da exaggerating, "nan nan din mace... " ta fad'a tana nunawa hajiya kirjin kanta, da yatsa, idanuwa hajiya ta zaro tare da rufe bakinta data bude da hannu guda looking surprise, tasan one thing for sure is tasleem don't lie, bata karawa kan yanda ta gani, amma for sure she will say exactly what she saw, "you mean kirjin mace?.. " ta tambayeta cike da mamaki, "eh wallahi... Ummah... Kuma manya... Gwanin ban tsoro... " ya fad'a idanuwanta duk waje alaman she's scared, "subhanallah... " hajiya ta fad'a cikin sanyimurya alaman she's not happy to hear this, "wallahi kam subhanallah... " tasleem ta fad'a tana komawa ta kwanta kan kafar hajiya hannu hajiya ta dora bisa kanta looking quiet for a moment sannan tace "hope baki fadawa kowa ba... " ta fad'a tana shafa kanta, "aa van fadawa kowa ba sai mummy da wani daya zo wajena jiya... Shima sai ya goyi bayan yaya... " irin kallon da hajiya tayi mata yasa tayi saurin Jan bakinta ta tsuke, "how many times have I warned you kar ki dinga fadin duk abinda kika gani?.. " da sauri ta Mike daga kan kafar hajiya tace "ummah am sorry ban karawa... " ta fad'a kaman zatayi kuka, "good... Daga yau in na karajin Kinyi irin wannan halin sai nasa an zaneki...kuma Aliyu zan saka... " da sauri tace "wallahi ban karawa... " ta fad'a voice dinta na rawa, "good gimbiyata... Shi Kuma fav zanyi maganin shi... " ta fad'a mata, ahankali ta maida kai kan kafarta relaxing again, tasleem's character is some how,( if you always read my novels you will know I don't really love my female characters like my male stars amma I love tasleem saboda straight forwardness dinta...) "yanzu bari kije kitchen ki fad'a masu a hada maki abinda zaki bukata a islamiya..." hajiya ta fad'a mata, "OK ummah... Amma zaki karamin da kudi kou... Ban amsa wajen mummy ba... " ta fad'a tana mikewa daga kan gadon, "babu damuwa... Ki. Fad'a masu bisa umarni na a dafa maki abu Mai shegen dadi yanda ke da kawayenki zakuci ku koshi... " inji hajiya, "tou ummah... " ta fad'a tana Kama hanyar waje, ummah shuru tayi tana kallon bayanta da gashin kanta dake kwance gadon bayanta, Dan goshinta ta dafa not knowing what to think, it's a very difficult decision for her, she never felt so stranded with decision sai yanzu, ita dai har ga Allah tasleem tayi mata, zata fi kowa farin cikin ta ganta as her daughter in-law amma they might be consequences, tasan koda kuwa zata tsallaka ta and choose another person bazata damu ba because she's carefree person, asalima tasan bata damu da yarima ba. Bayan kaman minti goma tasleem ta dawo dakin rige da mug a hannunta na shayi Mai kamshin gaske alaman an zuba kayan yaji sosai, bakin gadon ta zauna ta dinga kurba har ta shanye tas sannan ta ajiye mug din wajen zata hau gado, "maza maidashi kitchen... " shine umarnin da ummah tayi mata, babu musu ta Mike ta dauka tayi waje dashi, many people will think tasleem is not fit for the prince amma ita hajiya knows her imperfection can be perfect some day, koda nace yarima na Kama da mahaifinshi ba duka ba because he have some of he's mother's characters, ko kadan hajiya b'ata son iya yi, she love someone that is always himself nor matter what. Wata yarinya ce zaune wacce bazata wuce shekara 20 zuwa 22 ba zaune a wata falo kusa da wata lady da zata kai kusan 30 plus tana rike da yaro a hannunta, magana take mata cikin lafazi Mai sanyi, daga nesa in kaga yanda takewa hannunta while speaking zaka san magiya take mata, sai da na tako kusa daita naji tana Cewa "Dan Allah anty.. I beg you... Kawai kice Dan uwanshi ne ke son ganin shi... Nasan he will definitely come... Pls anty save a soul... "beautiful lady din ta fad'awa wacce ke rike da baby, da gani wacce ke rike da baby bata da interest kan abinda yarinyar ke cewa at all, because her face says it "pls anty mutuwa zanyi... Ki taimaka min... " ta sake fad'a mata, "amma rashida baki da hankali... Wato in nace mashi brother dinshi na son ganinshi sai yazo sai inyi yaya?... Kawai dai kinason ja min raini... "inji Mai baby a hannu, da sauri wacce aka kira da rashida tace "no anty ummy... In yazo sai kice... " bata k'arasa ba ummy which is the second daughter inlaw din hajiya amina tace "pls rashida get a life... Move on...sau biyu Kuna haduwa da Aliyu gidan nan amma kou inda kike yana kallo?.. I see no reason why zakiyi stressing kanki kan Wanda bai damu dake ba alhalin some people are dying to be with you... Wallahi wahala Zakisha a banza... Take a look at yourself... Wake up am Telling you if not wallahi zan fadawa mami tasa abu yayi maki auren dole,... " ta fad'a cikin matsanacin fushi, idanuwa rashida ta zaro cikin tashin hankali because tasan one word from her elder sister to her parent is all it takes and zaayi mata aure, kawai bata ankara ba sai ta fara hawaye, wato rayuwa kenan, yarima da tasleem ke kira da black mamba shine wannan yarinyar kewa hawaye, abincin wani gubar wani, she heard lot about him wajen mutane but never met him personally despite his elder brother is married to her elder sister, kou sanda akayi bikinsu wato yayarta da kuma yayan yarima she's only 14 which is 8 years back, bata damu da ta san who and who is present ba, amma seeing him five months back ranar da sister dinta ta haihu a hospital make her falls for him totally, ta shiga tsahun yanmatan that are dying for him amma nata is too much, ita kanta yar sarauta ce but under he's father, she tries all she could ta manta dashi amma he's handsomeness is not something one xan easily forget, har yau smile dinshi still linger in her heart, duk ta rame saboda tunanin ta, bata iya fadawa kowa amma she have to tell her sister Wato ummy, ita kuma tasan samun Aliyu might not be something easy saboda kou ita dake matar wanshi bata taba ganin smile face dinshi ba and bata taba ganin frown face dinshi ba either, kawai tasan he's not a social person and he's not into women, "na shiga uku... " shine abinda rashida ta fad'a cikin hawaye sosai, baki ummy ta tabe tace "baki shiga ba... Zaki dai shiga... Nadia son mason wani kika sawa kanki ba... You will suffer...wallahi it's better ki maida hankali ki gama service dinki ki samu daya daga cikin masu neman auren ki kiyi aure daga baya Allah ya sa maki sonshi than ji zauna kina hauka kan Wanda vai san if you're dead or alive ba... It's an advice.. If you like take it kou kuma leave it... Your business ..." ummy ta fad'a mata, rashida dafa chest dinta tayi sosai tana kuka, "anty ummy do something... Wallahi mutuwa zanyi sabida yarima hydar.... In na mutu kina da alhaki wallahi... " ta fad'a cikin kuka sosai, wata yar karamar dariya ummy tayi tana cewa "hehehe... Ashe ina da alhaki... Dayake ni na dora maki kou.... Na you sabi... Kinga na tashi ma..." ta fad'a tana San'a danta a kafada tana mikewa daga kan royal seat da take zaune,, wata budurwa ce tazo ta amshi yaron daga hannun ta, ta Kama wata hanya dashi, "nidai zan fadawa yaya Muhammad... Nasan kilan he will do something... " a fusace ummy ta juyo tace "wallahi one word from you to. Mijina zakiga abinda zai biyo baya tunda ana nema maki mutunci baki gani... Just try any stupid and see...wallahi sai na fadawa mami... " ta fad'a mata sounding firm and strong. Rashida rasa inda zata skaa kanta tayi saboda bakin ciki da damuwa, she feels like committing suicide kou ta huta da jarabawan rayuwa, she have her perfect life before she saw him, now yayi destroying everything for her. "yanzu shikenan haka zan dinga wahala har in mutu?.. Will you watch me suffer yo death?.. " rashida ta tambayeta, "ai bana son ki mutu shiyasa nake baki shawara... Just imagine ace kin samu kin fad'a mashi kina son shi and at last ya wulakanta ki... That will kill you faster.... Nasan it's hard for you ..amma kou kadan banson Kinyi anything that you will regret... " ummy ta fad'a mata, "anty kilan ya tausaya Mani... Wallahi mutuwa zanyi... My heart is so heavy... Kou ruwa taste bitter a bakina... " "wai in ba wawanci ba did you think ke kadai ce Mai sonshi?.. Da akwai dozens girls kaman ki masu mutuwan sonshi.... Aliyu is ranked the most eligible bachelor arewa, so Kinga dole ladies will be dying for him... Pls little sis take it easy on yourself... Banson ki shiga wata hali mara kyau... Kinji... " ta fad'a tana dawowa kusa da inda take zaune tare da zama gefenta, shuru rashida tayi sai hawaye na zuba, "tou shikenan anty... " ta fadawa yayarta, ba wai because she give up ba, no, but it's because she will look for better alternative, tasan her sister is never going to help at all. Mikewa rashida tayi walking gently, tana da dirin da sai ka rantse she won't cry for a man, but unfortunately destiny have caught her in it's web, hanyar inda bed rooms dinsu take ta nufa ta bude daya ta shiga sannan ta wuce bathroom, tsayawa tayi Tasha kuka sosai har ta godewa Allah sannan ta wanke face dinta, her sister was in the bedroom listening to how she's crying, it really hurt her yanda sister dinta ke wahala saboda Wanda bai Santa ba, amma it's better for her she hurt her with her truth than to make her happy with lies. Shiyasa take fad'a mata ta rabu da tunanin shi Don tasan Sam ba hanya bace Mai bullewa face hanyar wahala da wulakanci. Tana fitowa ummy ta rungumi baby sister dinta suka fito falo tare, bag dinta ta dauka sanann ta yafa Vail dinta ta Kama hanyar waje sai shessheka kawai take, tana fita compound ta nufi Gate walking slowing zuwa waje, duk wnada zai ganta sai yasan something is bothering this beautiful girl, she was walking toward the main road yayi da wani makeken jeep yayi parking kusa daita yana wining glass din motarshi kasa, ciki wani cute guys ne yana cewa "sister excuse me.... " ya fad'a with quite a firm voice amma kou inda motar ke tsaye bata kalla ba balle ta saurareshi, she gets lots of suitors amma ta dorawa kanta son yarima,.(ladies don't wallow in fantasy... Face the reality... Kar ku tsaya kaje kanku kan wanda bai san da zamanku ba.. Nasan it's not easy letting go but give it a try... Yan mata da dama suna kawo complain din suna san Wanda bai san su ba... Well dear ki. Rabu dashi and face those that wants you... Wannan shine taimakon da zaki iya yiwa kanki) wuce motar tayi ya sake binta da mota this time har fita yayi daga cikin motarshi yana binta da kafa yana magana amma tamkar he's invincible, bata kou kula shi ba, haka ya hakura ya kyaleta ya koma cikin motarshi. Sauran kadan da wani Mai Motan ya bigeta sai zaginta yake amma bata kou daga kai, wani Mai adaidaita ya tsaya yace "hajiya tafiya ne?.." daga kai tayi ta kalleshi ta nufi inda adaidaitan take tashiga ta fad'a mashi sunan organization da take service. Daman wajen service dinta zata ta biyo ta gida sister dinta. Nan ya jata suka tafi. thanks[3/14, 6:26 AM] +234 703 008 7807: 6🧡❤💛💚💜 Sak'aci 💜💚🧡💛❤💙 Zuwairat (ummumaryam) 6⃣ Happiness over load... Rabbi more thanks to you💃🏾💃🏾💃🏾💃🏾💃🏾 , yarima na kwance har karfe tara nan falo,   bude ido yayi waking up from the sweet sleep,  mika yayi ya koma ya zauna kaman minti biyar sannan ya Mike,  kofa dakin da mahboob ke kwance ya duba yaga har lokacin shi bai tashi ba, hamma ya saki heading back to his own room,  yana shiga ya cire long jallabiya dake jikinshi ya nufi closet da kayan hannunshi,  rataye jallabiyar yayi kusa da sauran kayan sannan ya nemo Jean da riga masu haske ya saka,  bai saka kaya Mai duhu saboda skin colour dinshi,  duk kayan dake cikin closet dinshi have bright colour,  fita yayi ya nufi Bangaren ummah while masu hidima suna ta up and down, wasu suna kula da tsaftar gidan while wasu kuma suna kula da flowers da dai sauransu,  falo ya shiga  yaji kamshin abinci,  yasan dai duk wannan abincin nashi ne sabida most Bangaren Mai martaba hajiya take breakfast da sauran kishiyoyinta,  wannan it's part of their culture.  Wata dake goge dining ta gaidashi ya daga mata hannu kawai with a smile sannan ya nufi bed room din ummah. Tasleem kam tana maida mug ta dawo kan gado ta hau tare da dora kai kan kafar hajiya sai zuba take,  da ta fadi abinda ba daidai ba sai ta kwabeta,  in kuma ta fadi funny thing sai tayi dariya,  she so Much adores tasleem with her parrot mouth. "gimbiya ki bari in shiga wanka in fito... " ummah ta fad'a mata, "AI ummah nan da minti shabiyar za tafi... Kawai ki bari in gama ganin ki in tafi sai ki shiga wankan tunda ba lallai  ki fito Kafin in tafi ba... " ta fadawa tana baje kan gadon hajiya,  sai kawia hajiya ta biye mata,   tayi zaune while ta cigaba da bata labarai kala kala, hajiya na kallonta tana shafa kanta daga gaba zuwa baya feeling her silky hair, kofa aka bude yarima ya shigo smile a face dinshi amma ganin tasleem kafar hajiya yasa ya hada both gabas da yamma,  sai kudu da arewa kaman bai taba dariya ba,  tasleem najin voice dinshi tayi saurin mikewa Tare da dan komawa bayan hajiya alaman tsoro, jiya ta harareshi and she's sure bai mance ba,  karasowa yayi yacr "ummah kafa yayi sauki kenan tunda har ana hawa... " yafada babu walwala a face dinshi, (rayuwa kenan,  mutanen that people are dying to Met suna chan wasu na ganin su a sanga,  kuma masu ganin nasu basu san value dinsu ba... Duk manyan Cele that were dying to met suna da masu ganin su at all time..they don't even value seeing them.. That's life...if Allah yasa Kana cikin such Cele don't be too proud for it's the will of Allah,  some of those people dying to met you are even far better than you in so many ways... Alhamdulillah ) "ashe ...kaima jiya baka hau ba?.. " inji ummah,  sake daure face yarima yayi yana zama kusa da ummah,  tasleem sai lekenshi kawai take, if you ask her waye dodonta she will tell you Aliyu kou black mamba,  yarima bai kara cewa komai ba  Don kar ummah ta sake yi mashi maganar da zai sa  raini ya shiga tsakanin shi da ita,  if  there's anything he hate is raini,  gyara murya ummah tayi sannan tace "yanzu fav ka kyauta kenan?.. " da sauri tasleem tace "ummah zan tafi... " ta fad'a tana sauka from the other side na gadon that is far away from inda yarima yake zaune,  yarima kasa kunne yayi yaji abinda mahaifiyar shi zata ce,  kou Kadan baiyi tunanin tasleem will tell hajiya about the boobs ba so ko kadan bai kawo hakan cikin ranshi ba,  cikin rawar jiki tasleem ta sauka daga kan gadon "kince nan da minti shabiyar zaki tafi amma kou minti uku baayi ba zaki tafi..."  ummah ta fad'a mata looking at yanda jikinta ke rawa,  shi kam Aliyu vai maida hankali kanta ba sai jira yake hajiyarshi ta k'arasa maganar ta,  "ummah zan makara... " ta fad'a da sauri Don ko kadan b'ata son ummah ta fara maganar gabanta,  abinka da mara gaskiya despite bata san abunda ummah zata ce ba duk ta tsargu, "is your food ready?.. " ummah ta sake tanbayan ta,  tasleem data nufi inda hijab da bag dinta suke sai sauri take,  da ka ganta ka gan mara gaskiya,  shi kam yarima bai damu ba saboda daman hardly su zauna under the same inuwa da ita, "zan duba... Duk Wanda ya samu sai in tafi dashi..." ta amsa mata,  hijab dinta ta saka ta dauki bag dinta ta runguma a gaba like she did before sannan ta komo kusa da ummah tace "kudin... " ta fad'a ahankali,  "dauko wancan bag din... " ta fad'a mata tana nuna mata wata expensive bag dake kan kan mirror ta manyan mata,  da sauri tasleem ta dauko ta mikawa ummah, amsa tayi ta bude ta dauko yan dubu dubu sabbi kaman guda uku ta mika mata,  Dan rainin hankali dubawa tasleem tayi taga guda uku ne tace "ummah sunyi kadan...da mota na fito kuma zansha Mai.." ta fad'a tana turo baki, murmushi hajiya ta saki ta sake dauko uku ta mika mata tare dacewa "sun iya?.. " "yes ummah... " ta fad'a tana tura kudin cikin bag dinta,  duk abinda ake yarima bai daga kai ba balle yasan abinda sukeyi,  "ummah sai na sake dawowa.. " ta fad'a tana juyawa,  kaman walkiya ta fice daga dakin hajiya data bita da kallo tace "tasleem kenan... uwar rigima... " tafad'a cikin dariya,  baki yarima ya dan tabe amma bai bari ummah ta ganshi ba, sai da ya tabbbar ta kulle kofar falo yace "ummah me nayi?.. " ya fad'a Don yaji abinda zatace "yanzu Aliyu haka kake?.. Gaskiya am disappointed in you... Duk neman ilimin mutum indai baiyin amfani dashi ta zama na asara... Ka fi kowa sanin illah ganin tsaraicin macen da ba halal dinka ba... " nan take yarima da ya shiga tashin hankali saboda furucin ummah ya gane what is happening, instantly yayi regretting not listening mahboob, baisan despite tasleem fears him zata samu nerves din yiwa ummah magana ba, "wayyo ummah sai ki bari wannan yarinyar ta hadani dake?.. " bai k'arasa ba tace "ashe Kama san abinda kayi kenan... Wato da gaske ne... Lallai ka bani kunya... " ta fada calmly but angry,  "wallahi it's not like that... " ya fad'a yana kokarin wanke kanshi,  nan  ya fad'a mata exactly what happened,  hajiya was more angry at him because of testing a girl like That "kasan if tana da laifi kaima kana dashi?.. Why will you even talk about private part with her in the first place... Ai in dai kana da kunya bai kamata such words au fita daga gareka ba both verbally da in written... Gaskiya baka kyauta ba... " ta fad'a cikin fushi sosai, "gwadata nayi ummah am sorry... " ya fad'a thinking about how to handle tasleem, "tou gaskiya kar in k'ara ji kuma kar in k'ara gani...so wannan shine gwajin da kakewa yanmata daga baya kace basu dace da kai ba... Duk ka gama gane masu jiki... " "no ummah sorry... " ya fad'a mata kanshi kasa, "ni babu laifin da kayi min... Stop saying sorry kaman it's me that you offended... It's not me... It's between you and Allah... So say sorry to him... Tashi ka bani waje..." ta fad'a atakaice,  jiki ba kwari ya Mike,  ya fice daga dakin, yana zuwa falo yayi sauri ko zai tarda tasleem, har kitchen ya shiga Don yaji ana maganar abinci, yana shiga aka ce yanzun nan ta fita,  daman tasleem knows anything can happen Don haka tana shiga kitchen  ta tarda baa gama ba kawai sai ta fice abinta kar yarima ya kamata.Wai kaman dole kasan in kayi Abu zai iya zama matsalar amma sai kayi,  tasleem tasan ummah will surely talk to yarima and she's scared of yarima amma kaman ana zugata haka taje ta fadawa ummah,  vata samu sukuni ba  sai da taga ta fita daga gidan. A gidansu tasleem kam wajen har karfe 8 alhaji yana jiran tasleem ta shigo ta gaidashi  amma shuru, his so angry da yanda mahaifiyar ta ke sane da faruwar hakan amma bata daukan action  kanta  duk yaran gidan shi babu mai irin abunda tasleem keyi,  they're all mannered saboda suna samun tarbiya amma ita tasleem  saboda goyon bayan mom dinta tana son ta fita daban cikin yaran gidan,  kawai one thing daya is tana son aure,  inda zai tambayi tasleem to define aure da bazata san good defination da zata bada ba because kou kadan bata hango kanta da aureba,   kou sau daya bata taba zama tayi tunanin aureba, kawai a barta da shanshanci as usual. Mikewa alhaji mussadiq yayi da sanye da glasses da kuma jallabiyar  brown ya fita daga part dinshi,  duk asuba duka yaran suke shiga su gaidashi, yau bayan sallah asuba hajiya zainab ta shiga ta gaidashi amma ta zubawa tasleem ido bata zo ba,  bai nufi koina VA sai Bangaren hajiya zainab,  kofa ya bude ya shiga falonta tare da wucewa directly zuwa part din tasleem,  sai sauri yake da ganinshi kasan he's angry,  yana bude falonta ya wuce directly to her bedroom tare da sallama, wayam yaga gadonta, har masu aiki sun gyara gadon kaman baa kwana kai ba,  kawai sai yayi tunanin Bangaren mahaifiyar ta ta kwana, da sauri ya fita ya shiga bed room din hajiya sai ta tardata tana bacci ita kadai,  tsayawa yayi yana kallonta cike da takaici for a  moment tare da rike waist dinshi,  "where is your daughter... " shine tambayar dayayi wa hajiya zainab that's sleeping peacefully,  arazane ta tashi saboda yanda yayi magana tana mazurai,  "naam... " ta fada tana murza idanuwa, "I said ina yarki..." ya sake maimaitawa yana kallon yanda take murza idanuwa, "ta tafi islamiya..." ta amsa amshi tana hamma tare da rufe bakinta da hannunta na dama, "by this time shine ta tafi islamiya?..very good... She should keep hiding,  kar ta dawo gidan nan... Nothing will make me change my mind kan decision dina... " ya fada a fusace yana kokarin juyawa,  bayanshi hajiya tabi da harara sannan tace "wai Meye wannan decision din da kake ta faman maimaitawa... " ta fad'a waiting for he's response,  "zakiji... " ya fad'a mata yana ficewa daga dakin,  baki hajiya ta tabe not knowing what he meant,  all she knows is nobody will hurt her daughter. Salati ta saki tana komawa ta kwanta abinta. Yarima na komawa part dinshi ya tarda har lokacin mahboob bai tashi daga bacci ba,  legs dinshi ya buga yana zama tare dacewa "wake up.. There's fire on the mountain.... " ya fad'a mashi cikin tashin hankali da matsanacin damuwa,  cikin magagin bacci mahboob yace "where is the fire?.. " ya fad'a yana murza idanuwa,  harara yarima ya watsa mashi da idanuwanshi da suka sauya kala,  kawai inda zai samu hawaye da yaji sauki amma ya kasance mutum da bai da saurin hawaye,  yana da dakakkan zuciya,  amma yau ya san saurin kuka ma is a blessings because yana washing pains away,  "kanwarka ta fadawa ummah what she saw... " ya fad'a kaman bai san sunan ta ba sannan kaman ya dora hannu bisa kai ya dinga ihu,  shuru mahboob yayi for a moment sannan yace "I told you so... " ya fad'a mashi atakaice yana juya kwanciyar shi,  kai yarima ya dafa yana girgiza legs daga inda yake zaune,  "na fad'a maka if har ka tabbatar parrot taga wannan pictures din call her kaja mata kunna amma sai kayi paying deaf ears... Allah kadai yasan how many people she's going to tell... " mahboob ya fad'a mashi hankalinshi kwance,  yarima rasa inda zai saka kanshi yaji dadi yayi, "wallahi.... sai na... Zaneta" yafada stammer dinshi na. Fita loud and clear, "tou in zaka zaneta ka tabbatar ka rike kunnenta yanda bazata sake fadawa ummah ka zaneta ba... If not trust me zata dora hannu bisa kai tana ihu ta shigo fada duk ta tara maka mutane... It's tasleem... Believe me Shes unbelievable... " ya fad'a yana rufe kanshi da blanket. Yarima rasa irin hukuncin da zai yankawa tasleem yayi,  he's surprised that she can gossip about him to his own mother,  kai kawai yake girgizawa,  abinka da Mai high temper sai zufa yake kaman Christmas goat dukda sanyin AC dake dakin,  "Dan Allah ya zaayi in kamata... " shine abinda ya tambayi mahboob,  dariya mahboob yayi daga inda yake kwance yace "parrot din ce zata yarda ka kamata bayan  tasan ta guma maka.?..youre dreaming.... Kou hanya bazata hada da kai ba.. So kawai ka bari Allah ya saka maka... " mahboob ya fad'a mashi atakaice,  "never... Sai na koya mata hankali... Korata ummah tayi... " ya fada sounding so tensed, "ahap... Good luck catching her... " ya fad'a mashi,  cikin fushi ya Mike ya bar daki,  yana zuwa falo ya will mini side table dake gefe guda kaman it's tasleem,  ji kake tasss saboda it's glass, fashewa yayi nan kasa,  sai nishi kawai yake,  kou kadan ummah b'ata daukan rashin tarbiya especially when it come to something dirty like Haram, kullum abinda take fad'a masu is dole su Kama kansu,  they should run fast away from Haram,  kar su yarda ya kusanto inda suke, and tun daga childhood he has maintain he's good reputations dukda baa rasa wasu flirting da sauransu amma wannan kaman tasleem tayi dragging dinshi into mud haka yake ji,  he prefer ta fadawa duniya taga boobs din mace kan wayarshi da ummanshi,  he respect her more than words can say,  bango ya doka da karfi yana ihu sosai,  amma babu tears ko daya idonshi sai dai change from pure white to red,  mahboob ne ya fito da gudu yana cewa "Kaifa matsalar ka kenan... Baka iya fushi ba... " ya fad'a yana kallon table dake tarwatse kasa, sai nishi kawai yake saki sama sama kaman he's into race,  I never knew he will act this way amma one thing I learnt from him is that he loves good name, daman ance good name is better than sliver and gold.  Fridge mahboob ya bude ya dauko bottled wata ya mika mashi,  kawai sai ya buge ruwa daga hannunshi yana cewa. "leave me alone...just leave me alone... AI she's your... Sis...ter... You... Should... Have... Warrrrned her... " yafada sounding so. Super duper tensed,  tsoki mahboob yaja yana Cewa "I don't blame you.... " yafada yana juyawa ya koma cikin inda ya fito.   Nan yarima ya tsaya yana displaying kaman wani new mad man,  kou kadan fushin shi bai da kyau, kawai sai ya fara counting numbers,  it's what he's therapist told him,  mussanman Mai martaba yasa yayi visiting wani therapist a USA saboda temper, lokacin suna yara abu kadan in ya hadashi da siblings dinshi kou. Me ya gani yana iya kwala maka saidai duk abinda zai faru ya faru. he's taught to take a knee and count if he's angry,  kneeling yayi da kafa guda yana counting,  before you know har ya fara kaiwa two hundred,  sai da ya kusa kaiwa 500 sannan ya fara slowing down yana sakin nishi ahankali,  mikewa yayi yashiga ciki ya latsa system dinshi sai karatun Quran, bathroom ya shiga  yayi wanka ya fito daure da towel,  kan gado ya hau ya dauki wayarshi daya kashe tun daren jiya, ya kunna,  yana kunnawa sai ga messages rututu sai kuma call from farida kaman she's waiting,  picking yayi yace "bitch stay away from meeeee!!!!!" ya fad'a cikin ihu sosai yana wurgar da wayar, ajiyan zuciya ya saki yana lumshe ido yana bin karatun dake tashi.  Yau kam bai ci abinci ba,  kuma ummah bata damu kou yaci kou bai ci ba,  tasan yana cewa yana chan yana wahalal da zuciyar shi ita kuma batayi fushi dashi ba. As usual tare da Mai martaba sukayi breakfast da abokan zamanta,  sai da ya tanbayeta if she have concluded tace "no it's  still inconclusive ..." ta amsa mashi with her smile,  duk dariya  sauran matan sukayi saboda yanda hajiya tayi magana. Nan dai sukayi breakfast da masu hidima suna yi masu duk abubuwan da suke bukata.kowacce sanye take ciki ado na alfarma. Tasleem kam dukda warning din ummah sai da ta fadawa kewayenta abinda yasa tace lahh, she told them  all what happened har zuwa yanzu da kuma mess da take ciki with her dad,  duk dai shuru sukayi as tana basu labari, kowa ya maida hankali yana cin abinci before a koma class amma tasleem ta dage sai magana take,  itace ta saya masu abinda sukace ci da kudin da ummah ta b'ata amma ita Taki maida hankali taci, haka ta dinga zuba har lokacin sallah yayi sukayi sallah zuhr sanann suka koma ciki. Har wajen karfe uku yarima bai ci komai ba shi kam mahboob bayan yaci breakfast ya koshi ya tafi gida, jin shurun yayi yawa yasa ummah kiran layin shi tajishi kashe,  aikawa tayi a kirashi,  kaman yana jira ya taho looking dull, abinci  ummah tasa aka kawo mashi yace "Bazan ci ba sai kince Kinyi hakuri... " yafada cikin shagwaba,  murmushi ummah ta saki tace "nayi hakuri... " ta fad'a mashi, murmushi ya saki while still burning on how to handle tasleem, natsuwa yayi ya zauna gaban ummanshi yaci ya koshi. At usual time suka tashi daga islamiya,  mota tasleem ta shiga ta kama hanyar gida tana shiga gabanta na faduwa, dad dinta was waiting for her arrival, tana shiga Shima ya fito ya Kama hanyar part din hajiya zainab, tunda in ya kirata ba ta zuwa sai ya sameta da kanshi, tana shiga ta wuce dakin mom dinta sai zuba mata shagwaba take aka bude kofa, tana ganinshi tayi saurin komawa bayan mahaifiyar ta, wajen ya samu ya zauna yace "kina jina tasleem... Baki isa ki zubda min mutunci ba... Bazan tsaya long Issue dake ba... Don haka na baki nan da kwana uku ki turo wnada kike so... If not ni zan zaba maki wanda naga ya dace... " alhaji mussadiq ya fada atakaice sounding so serious, cikin tashin hankali tasleem ta fara juye2 to see if he's referring to her, ta dai san ita da mahaifiyarta ce kawai cikin dakin sannan her mom is already married so automatically he's referring to her, "ni wallahi aa... No... Babu... Wanda ..zan turo... " ta fad'a zufa na keto mata, "ke yi shuru he's joking... Kwana uku kaman gaji dake?.. Tou in an gaji dake ni ban gaji dake ba..."ta fad'a tana shafa kan tasleem da ke zufa sannan jiki na rawa kaman mazari, "haka kika ce kou... Well we shall see... " ya fad'a yana mikewa, juyawa yaya ga tasleem yace "three days is all you have to select or I choose for you... " ya fad'a yana ficewa daga dakin, Thanks [3/14, 6:26 AM] +234 703 008 7807: 7💙💜💛🧡💚 Sak'aci ❤💛💜💙🧡💚 ®Zuwairat (ummumaryam) 7⃣ So speechless Tasleem kurawa dad dinta dake fita cikin sauri ta dawo gaban mahaifiyar ta tana cewa "mummy... Dan Allah... Dani. Dadi yake?.. " ta fad'a voice dinta na rawa, shuru hajiya tayi looking so confused, yanda yayi magana sounds so serious, bai saka wasa ba, daman shi he always makes he's decisions final, hardly he go back on his words, "mummy Dan Allah da wasa yake kou... " tasleem ta fada cikin matsanacin tashin hankali saboda her mum that is suppose to give her assurance nothing is happening is quite, shurunta yafi maganar dad dinta tada mata hankali, ihu tasleem ta saki Wanda yasa hajiya dawowa hankalinta, da sauri ta Kama tasleem da tuni ta kwanta kasa tana rolling tana ihu tana cewa "wallahi babu Wanda zan turo... Ni ban isa aure ba... Banason aure...ni gidan nan zan zauna.... Kou kuma in kashe kaina... " ta dinga fad'a while rolling on the ground, daman haka. Take kukanta, irin yaran nan masu sangarta, small thing sai su kwanta kasa suna ihu Mai tadawa mutane hankali, "yi shuru besty... Babu auren da zakiyi.... Kinji kou... " hajiya ta fada ciki fargaba tana Kama tasleem dake ta faman ihu kaman an doketa, ita dai tasan her husband might be serious, "kice da wasa yake... " ta fad'a cikin kuka, zama hajiya zainab tayi kasa ta kamata ta zaunar daita kan legs dinta Tana cewa "ki kwantar da hankalinki....da wasa yake.... Kinji kou... " ta fad'a mata giving her fake assurance, assurance that ita kanta knows it's a lie, hannu tasleem ta dora bisa chest dinta tana sakin wani irin ajiyan zuciya, one thing she love about her mother's word is she's always right by what she says, gani take zatayi confusing dad dinta da wannan maganar, "wallahi mummy hankalina ya tashi...." tasleem ta fad'a kaman she's not the one crying few seconds back, murmushin karfin haki hajiya ta saki tana cewa "ki bar tada hankalinki my painkiller... Kindai san muddin ina raye babu Mai takuraki at all... Kinji kou?.. " "yes mummy... Ai shiyasa na daina kuka... " ta fad'a sounding so childish. "tashi kije kiyi wanka... An Shirya maki ruwan wanka... " ta fad'a mata, cikin shagwaba ta Mike ta fita daga dakin. Tana fita hajiya ta saka hijab dinta ta fita, part din alhaji ta shiga ta tardashi yana latsa system sanye da medical glasses. Zama tayi ta fara cewa "yanzu alhaji ka kyauta kenan... Wannan furucin da kayiwa tasleem baiyi tsauri ba...despite I know you're trying to scare her saboda abinda ta aikata..."bata k'arasa ba alhaji ya kalleta yaba zare glasses din face dinshi yana cewa "wato am trying to scare her kou?... Wait and see how it goes... Wallahi billahi if har ranar Wednesday bata fadi sunan Wanda takeso ayi bincike kanshi ba ni da kaina zan zaba mata miji, kuma wallahi nothing is making me go back on my words.... " ya fad'a sounding so serious than ever, "Inna lillahi waina ilaihi rajiun.... Alhaji haba Dan Allah... Wallahi lokacin da ka shigo cewa tayi she was heading back inside shine ya kama mata hannu.... " hannu ya daga mata alaman enough sanann yace "so kina goyan bayanta kenan... Yarinya tana yanda take so. A cikin gidana?.. Salon ta zubda min mutunci... Har ana Kama hannu a cikin gidana... Who knows what have been going on... Ai daman daga hannu ake farawa.... " "pls stop saying this.... Ko. Kadan babu dadin ji... Kasan yarinyar nan bata san komai ba... She's just 18...dan Allah nidai kayi hakuri ta Kai 20 ta gama karatunta sai tayi aure..." "tou commander... Aure kam babu fashi... " bai k'arasa ba hajiya zainab tace "Dan Allah ka rufawa tasleem asiri ka rufa min asiri... Yarinyar da babu abinda ta iya? ..ai aurar daita zagi zai jamana... Duk jiran da nake nan ta gama school sai a koya mata abubuwan daya kamata lokacin ta samu hankali..." wani irin kallo alhaji ke mata, he can't believe tana kiran yar 18 da da yarinya, "pls am busy.... Ki bani waje kou kuma kiyi shuru let me concentrate... " ya fad'a mata atakaice, hajiya zainab rasa inda zata saka kanta tayi saboda tashin hankali, ta san wannan is a great problem sannan zai jawa tasleem damuwa kuma bata son tana damuwa at all, tasan if alhaji is serious ta shiga uku, she always promise ber daughter she will protect her, how will she face her and tell her she failed to protect her this time around, kaman wasa sai ta zame kasa tayi kneeling before saying "Dan Allah alhaji kayi hakuri kar ka tozartani.... Pls forgive her... Wallahi nayi maka alkawarin she won't misbehave again... Pls don't put me to shame.... " ta fad'a kaman zatayi kuka, tsoki yaja yace "kunyi kadan ku sani kaffara....since you won't let me rest bari in bar maki falon... " ya fad'a yana mikewa tare da daukan laptop dinshi yana bar mata falon. Hajjya zainab ji take kaman ta dora hannu ta dinga kuka, nishi ta saki tana cewa "na shigesu..." ta fad'a tana mikewa, fita tayi daga dakin ta Kama hanyar part din cowife dinta, daman zamansu lafiya suke, basu cika shiga wajen juna ba amma duk sanda matsala ya shafi daya yana zuwa wajen yaruwarta suyi robbing mind together especially in matsalar ta mijinsu ne, always in karaman tayi laifi takan je wajen hajiya zainab tace ta nema mata yafiya wajen alhaji, da sallama ta shiga bangarenta, tana zaune da yara hudu falon sai kallo suke, tana shiga Kama hanyar bed room dinta tana cewa "sister taho ki taimakeni... da akwai matsala... " ta fad'a heading to her cowife's room, sai gaidata yaransuke amma Sam hajiya bataji balle ta amsa masu, tana shiga ta zauna kan stool din mirror sai breathing take heavily kaman tayi gudu, Da sauri itama ta shigo tana cewa "yaya lafiya?. " ta tambayeta tana tsaye kusa daita, "sister ki taimaka min.. Kiyiwa alhaji magana... Wai aure zaiyi tasleem.... " ta fad'a kaman something bad, idanuwa kishiyarta ta zaro tana cewa "aure?.. What happened..." nan hajiya ta fad'a mata komai, shuru kishiyarta tayi tana kallonta, ita kanta tasan tasleem bazata iya komai a gidan miji ba, yarinyar da kou ruwan wanka sai an hada mata, "chabdin.... Ina tasleem ina aure... Me zatayi a gidan miji... " ta fad'a, "exactly what am saying... Dan Allah talk to him..." ta fad'a cikin damuwa, "Allah yasa ya saurareni... Oh ni... " ta amsa mata. "in bai yarda ba so yake ya tozartani... Yarinyar da babu abinda ta iya?...abun takaicin kwana uku kawai ya bata ta fiddo miji kou ya zaba mata... Kinji kaman ya gaji daita... Dan Allah kiyi mashi magana help me beg him pls..." hajiya zainab ta fad'a tana mikewa, "ki kwantar da hankalinki,...insha Allah ba yanzu zatayi aure ba... Kam. Naga parrot a gidan miji... " matar ta fad'a tana dariya, fita hajiya zainab tayi without saying another word, part dinta ta koma ta tadda tasleem tayi wanka ta fito tana shafa Mai mom dinta ta shigo, juyowa tayi ta kalli face din mahaifiyarta ta gane something is wrong with her because kallo daya takewa mom dinta ta gane tana cikin damuwa, ita Kama hajiya was trying to look OK, da sauri tace "mummy Kinyi magana da dad ne.." ta tanbayeta cikin damuwa tana mazurai, "aa.... Banyi magana dashi ba... " ta amsa mata tana zama bakin gadonta, "tou me ke damunki?.. " ta tanbayeta, "aa ni babu abinda ke damuna besty na... Ai kinsan bamu boyewa juna komai... So if something is wrong with me you will be the first to know.... " ta fad'a tana kallon yanda take mulka Mai a one spot na jikinta kaman nan kadai ne ke bukatan Mai, in kaga yanda take behaving sai ka rantse yar baby ce, dole mahaifiyarta ta damu, tasan kou kadan bata da wannan foundation din da zata iya zama gidan miji, da akwai irin tarbiyar da zaka bawa yarka kou shekarar ta sha biyar zata iya zama gidanta amma case din tasleem is different, kou ta wajen story reading da ake mata tun tana yar baby kafin tayi bacci is something, her mother was thinking in ta Kai kaman 20 sai ta fara Sakata yin abubuwan da suka dace amma it's running late for her now, "mummy Shafamin bayana... " ta fadawa mom dinta, Mai hajiya ta dauka ta zuba a hannunta sannan ta fara mulka mata shi a baya ahankali, she feels like asking if tana da Wanda takeso cikin masu zuwa wajenta amma tasan she will figure what is happening out, tasleem believe In her mother so much that she thinks her mom will over come the issue, kou tunanin maganar dad dinta bata karayi ba saboda mom dinta ta bata assurance. Bata ta gama suka koma falo yayin da ake kawo mata kunun gyadar ta Mai kaurin gaske, babu abinda ke tashi sai kamshin madara. Yarima kam koda suka shiga bangaren Mai martaba Don hira as usual his silent, daman ba maganar yake ba indai an hadu, duk suna kishingide da tuntun na alfarma, zaune suke kan wani irin carpet Mai taushin gaske, tsakiyar su abun sha ne da ci, fruits kam har da kalan da ban taba gani ba, komai masu hidima suna tsaye nesa dasu waiting for others. Mai martaba kallon yarima daya kurawa waje guda ido yayi yace "auta hope you are alright?. " ya tambayeshi, hajiya amina kallon yarima tayi Don tasan abunda ke damunshi, daga manyan idanuwanshi yayi ya kalleshi yace "ba komai Abbah..." ya amsa mashi cikin ladabi, cikin ranshi kam. Babu abinda yake yawo sau yanda zai samu tasleem ya ja bakinta yanda kou da tagan wani abu game da kowa ma bazata sake yawo dashi ba, sai kuma ya tuna da maganar mahboob na kawai ya barwa Allah, Kai kawai ya girgiza ya dauki grape guda daya ya saka bakinshi. Bayan kaman minti sha biyar ya Mike yana cewa "nidai zanje in kwanta... I have lot to do a office gobe.." ya fad'a yana mikewa, goodnight sukayiwa juna sanann ya fice daga wajen hiran. Part dinshi ya koma ya sake kaya zuwa na bacci ya kwanta. Rashida kam tunda ta dawo daga wajen service dinta ta shige dakinta bata kara fita ba har wajen karfe takwas, babu wanda yasan halin da take ciki gidan saidai aga ramarta dake kara fitowa kullum, duk yau bata ci komai ba, dazun ummy ta kira mahaifiyar su take fad'a mata a tambayi rashida abinda ke damunta, hakan yasa bayan sallah ishai ta shiga dakin rashida dake kwance sai sakin ajiyan zuciya take, rashida na jin sallama mahaifiyarta sai tayi saurin goge face dinta, tana Mikewa zaune, kura mata ido tayi for a moment sannan tace "dear Meye damuwar ki... Kullum sai karewa kike kaman kudin guzuri, now tell me... Meye damuwar ki... " mahaifiyarta ta tanbayeta, "nothing mami.... " ta amsa mata, "nothing fa kika ce... Ya zaayi kice nothing... Zainab just called...tace in tambayeki abinda ke damunki...if kin daukeni a matsayin uwa tell me... " ta sake fad'a mata, "nidai mami nothing.... Kawai ban jin dadi ne... " ta fad'a mata, shuru matar tayi for a moment not knowing what to say, rashida sadda Kai kasa tayi, babu yanda zaayi ta iya fadawa mahaifiyar ta ta kamu da kaunar Wanda bai san tanada rai ba, Wanda bai san if she's in existence or not, "wato bazaki fadamin ba... " ta fad'a tana kallon yanda take wasa da yatsunta, "ni babu abinda ke damuna..." ta sake amsa mata, mikewa mahaifiyar tayi tace "tunda ban isa in san abinda ke damunki ba suit your self... " ta fad'a tana barin dakin. Tana fita rashida ta koma ta kwanta tana nishi, ita kadai tasan abinda takeji, kou makiyarta bazata yi mata fatan shiga halin da take ciki ba, zuciyar ta Sam bai da sukuni, tana adua Allah ya rabata da sonshi amma kaman she's asking for more, a rayuwa babu abinda ke ciwo kaman kana yi baa san kanayi ba, (trust me I know how it feel... I have been there before) kou abinci b'ata iya ci. Ita kanta tausayin kanta take. Tje most annoying part is yana chan yana jin dadin rayuwarshi without no worries. today is Monday, da wuri tasleem ta shirya because tana da lecture din karfe takwas, kafin ta fito daga wanka her breakfast is ready, breakfast tayi sannan ta fito sanye da long hijab as usual ta fita driver ya jata suka bar gidan, tana fita mom dinta ta koma part din kishiyarta Don jin how it went, suma kan dining ta tardasu suna breakfast, gaisawa sukayi ta Mike suka shiga ciki sannan tace "yaya alhaji bai yarda ba... Wallahi babu irin Magiyar da banyi mashi ba amma yace ya riga ya ranste...kawai ta fidda miji kou ya zaba mata... " kishiyarta ta fad'a mata, hannu hajiya zainab ta dora bisa Kai tana cewa "Inna lillahi waina ilaihi rajiun.... Alhaji zai tozarta ni.... Na shiga uku... " ta fad'a da hannunta bisa Kai kaman anyi mata rasuwa, shoulder dinta abokiyar zamanta ta dafa before saying "kar Ki shiga damuwa... Ai yan yara ma anyi masu aure sun zauna balle tasleem,...nasan it will be OK... " ta fad'a nata in a comforting tune, "sister bazaki gane ba... Kou gas tasleem bata iya kunnawa ba... Kou da tana da Mai aiki ai ba abincin Mai aiki wand zata aura zai ci ba... Kaicona nayi sakaci...now Meye abunyi sister..." hajiya zainab ta fad'a kaman zatayi kuka, "haba yaya.. Kar ki damu... Ba gani nan ba.. I will teach things she should know... Kawai adua yanzu is Allah yasa ayi kaman wata hudu before the wedding.. Lokacin insha Allah tasleem will be able to do some things herself... Don haka kar ki damu kanki..." ta fad'a tana shafa shoulder dinta, ajiyan zuciya hajjya zainab ta saki before saying "kina magana kaman it's easy... Daman ance easy said than done... Me wannan yarinyar zata koya... Yarinyar da she hardly take things serious... Nasan jin wanna zancen alone will break her.. Oh ni zainabu naga ta kaina... " ta fad'a trying very hard not to burst into tears, "ki kwantar da hankali Dan Allah yaya... Abun tambaya yanzu shine tana da Wanda take so cikin masu Neman ta? " "bata taba fad'a min tana son kou daya ba... " inji hajiya zainab, "tou kinga inda matsalar yake... Indai har bata fiddo ba then dole alhaji zai zaba mata... And yace Wednesday day is her deadline.. Don haka yanzu abinda zaayi is in ta dawo ki zaunar daita ki tambayeta who she wish to marry cikin masu nemanta sai ayi bincike kanshi.. ." abokiyar zamanta ta fad'a mata tana dafe da shoulder din hajiya zainab da har lokacin bata sauke hannunta daga kanta ba, "zata gane abinda ke neman faruwa... Wallahi zata shiga damuwa. . Ina tasleem ina aure Dan Allah.. Alhaji baka kyauta min va sam..." "ai ya zama dole ta sani... If kuma you're feeling difficult to confront her send her to me..." "OK... Nagode... " hajiya zainab ta fad'a tana fita daga bed room Din. Shima yarima karfe 8:30 ya bar gida. Breakfast dinshi na cikin basket aka ajiye mashi cikin wata motar k'irar jaguar f pace, sanye yake cikin shadda Mai daukan ido sky blue, sai kanshi sanye da hula still blue, kullum in zaije office da breakfast dinshi yake tafiya lokacin lunch kuma a kawo mashi abinci because Baicin abincin waje. Wajen karfe bakwai yana zaune da wasu mutane guda biyu sai magana yake masu, sai bayan ya gama ya duba wasu files ya dauki daya ya mika masu suka tashi suka tafi, Dan relaxing yayi yana gaba da baya bayan kan wata silky leather seat, lumshe idanuwa yayi ya budesu, shi dai har yanzu he's feeling yayi big mistake dayace a zaba mashi mata, he would have been patient and keep searching, daman illan Mai zuciya kenan, sai yayi abu ya dawo ya dameshi, kawai at that moment he gave up without thinking twice tunda it's not the first time. Office dinshi is one in town, fadin haduwan wajen is a long story, in kana cikin office din kana iya rantsewa ba a Nigeria kake ba. Gyara zaman hulan kanshi yayi yana dauko wata file, bayan kaman minti goma sai aka bude kofa, wata yarinya ce wacce bazata wuce shekara 24 ba ta shigo da swollen face, da shigowanta yanayin shi ya sauya, yarinyar is so pretty beyond words,sanye take cikin Arabian gown Mai yawan duwatsu, tayi rolling da Vail din kayan, yarinyar ta cika mace har mace, "soulMate Meye laifina..." ta fad'a walking to he's desk, daddaure face yayi baice komai ba, "pls say something... Nasan banyi komai ba... But you're making me feel some how... You don't pick my calls or reply my texts... Me nayi Dan Allah.. " ta fad'a voice dinta na rawa kaman zata yi kuka, yarima daga idanuwanshi da suka sauya kala yayi ya watsa mata irin kallon kyama Don har cikin ranshi kyarmarta yake, "baki San abinda kikayi ba?.. " shine abinda ya fad'a mata da sauri tace "wallahi soul mate ban sani ba... Tell me Dan Allah kou zan iya shan kou da kuwa ruwa ne... Wallahi tun ranar Saturday ban ci komai ba because of you.... " ta fad'a cikin cracking voice, baki ya tabe ya dauki wayarshi, wannan picture din ya bude sai ya nuna mata tare da cewa "mutane nawa kika taba sharing such picture dasu?.. " shine tambayan dayayi mata trying to be calm, da sauri farida ta dafa goshinta tare da fara hawaye, she couldn't look direct of him because she is shy, idanuwanta rufe tace "you asked... Sonka ya ja min... Amma wallahi ban taba turawa kowa pic dina ba... " ta fad'a cikin matsanacin kuka, komawa yayi tare da relaxing yace "so because I asked...kawai if I ask sai ki turo?... Babu modesty kou class?.. Wato now you're telling me in nace I wantttt....to sleep with you sai ki yarda?... Well it's a test and you failed... So leave my office at once" shine abinda ya fad'a atakaice, cikin tashin hankali ta fara yarfa hannuwa tana cewa "wayyo soul mate... Wallahi ba haka bane...kar kayi min haka... I can't say no to you... Dan Allah kayi hakuri... Wallahi in babu Kai mutuwa zanyi... " ta fad'a tana yarfa hannunta, she already picture her life with him, komai nata revolve around him, she's one lucky who got his attention then ta lalata komai da kanta, "kallonta kawai yake yanda take tsalle tana bashi hakuri, ko kadan baiji tausayin ta kou wani Abu ba, asalima haushi take Bashi, she's just showing how greedy she is by behaving like this, yasan inda shi ba wani bane she won't stand and cry For him Like this, "ke ..ni Dan iska bane...inda ina da bad intention I would have use and dumb you... So go... Ban iya auren wacce naga tsaraicin ta.. " da sauri ta zagaya zuwa kusa dashi tayi kneeling, shi kuma sai yayi baya da seat dinshi Don ma kar ta tabashi, cikin kuka ta dinga ceww "soul mate if you leave me I will die... If you leave me I will committed suicide... Kayi Hakuri...wallahi am not a bad girl.... Pls give me another chance... " ta fada tana kuka sosai, yarima bai tsaya kusa daita ba yace " you're funny.... Kina ganin what you're doing will change anything?... Now you're showing your true colour... Nasan if am nobody bazakiyi wannan ba... So pls stand up and go... It's over... Nasan da akwai wayanda suka fini kyau cikin samarinki... " "wallahi babu... " ta fad'a tana yarfa hannuwa cikin tashin hankali, "stop Interupting me in Ina magana....baki da wannan right din anymore... From now henceforth... Kar ki kara zuwa inda nake... Now leave... " ya fad'a yana nuna mata kofar fita.. Thanks [3/14, 6:26 AM] +234 703 008 7807: 8❤💚💙🧡💙 Sak'aci ❤💚🧡💙💜💛 ®Zuwairat (ummumaryam) 8⃣ Kai farida ta dinga girgiza mashi tana cewa "Dan Allah soul mate ja yafemin nasan nayi ba daidai ba... Ka hukuntani all you want... If you want beat ne AI ni kanwarka ce... Amma pls don't leave me for good... " ta fad'a still crawling towards him,  sake ja baya yayi yace "pls leave... Before I force you out... " ya fad'a ahankali, farida ta Kai minti talatin tana bawa yarima hakuri amma kiri kiri yace it's over,  daga baya mikewa tayi ta kalleshi tace "duk abinda ya sameni it's on you... " ta fad'a with wet face,  murmushi ya saki da red eyes dinshi yace "not but but Allah....out... " ya fad'a, cikin ranshi it really hurt him because farida mace ce har mace,  she have the perfect body part,  she's romantic saboda tana mashi maganganu masu dadin ji,  amma kawai the thought of another man seeing what he saw won't let him give her another chance, mikewa tayi daga inda take durkushe  tana kuka tace "shikenan... Shikenan tunda bazaka tausaya min ba... "  ta fad'a tana Kama hanyar waje,  haka ya zuba mata ido har ta bude kofa ta fita,  tana fita  yayi rolling ya dawo wajen desk dinshi sannan ya dauki landline ya kira sec dinshi yana picking yace "ka bari ta shigo nan again a bakin... Aikinka... " yana kaiwa nan ya ajiye kan wayar yana shafa gaban goshin shi tare da cire hulal kanshi ya ajiye kan desk dinshi looking so confused and angry. Yau karfe hudu tasleem ta dawo daga makaranta, falo ta tarda mum dinta tana waya,  tana ganin tasleem tayi saurin sallamar kawarta tare da ajiye wayar,  duk ta rame lokaci guda,  tasleem dake ajiye bag din hannunta tsakiyar dakin tana tafiya kaman yar baby dake koyar tafiya, da gani shagwaba takeji,  tana zuwa ta zauna kan kafar mum dinta dake forming murmushin karfin hali,  yau babu besty kou painkiller oyoyo,  "mummy meke damunki... " shine tambayar da tasleem tayi mata tana daga jaw dinta,  "baby lafiya ta lau... Tashi kiyi wanka... Sai kici abinci... Second mummy tana kiranki... " ta fad'a sounding firm and strong, "OK bari inje indawo sai in yi wanka... " tasleem ta fad'a tana mikewa  da sauri hajiya ta rikota tare da zaunar daita kan kafarta tace "aa...if possible kiyi wanka kici abinci ki huta zuwa bayan sallah ishai sai ki je... " Dan baki tasleem ta turo tana cewa "yanzu mummy in kayan dadi ne sai in bari sai har bayan sallah ishai... " ta fad'a cikin shagwaba, "do as I Say... " ta fad'a mata cikin iko like she never did before, kallon face dinta tayi taga bata da walwala sosai,  bata kara cewa komai ba ta zo shiga ciki hajiya tace "dauki hijab dinki da bag dinki... don't want to see kina ajiyesu anyhow again... " ta fad'a mata kanta kasa not looking at her saboda suspicious look da tasleem keyi mata,  baki ta turo tace "mummy ni nayi maki laifi ne?.. " ta fad'a voice dinta na rawa,  "nace kinyi laifine?... Pack those things from here right away... " ta umarceta kawai,  kawai sai tasleem ta rushe da kuka tana Kama hanyar dakinta without packing the items,  bayanta hajiya tabi da kallo har sai da ta shige sannan ta rafka uban tagumi tare da cewa "na shigesu... Da gaske hausawa basuyi karya ba da sukace itace tun yana fresh ake tankwasa shi.... " ta fad'a looking totally disturbed,  bayan kaman minti uku kuma sai ta Mike tabi bayanta Don tasan for sure tana chan tana rusa ihu,  tana shiga falonta  ta ganta sai rolling take kasa tana kuka sosai, da sauri hajiya ta rikota tana cewa "haba my love Meye haka?.. " ta fad'a because she can't take her tears at all,  "mummy bake bace ba... " " menayi... " ta tambayeta tana goge mata face "bansan abinda nayi maki ba... kina daure Mani fuska... kuma. kina sani aiki alhalin kince tunda ana biyan masu aiki su kadai suyi... " ta fad'a sounding so childish, "ai baby banyi laifi ba.... Anyway sorry.. Tashi kiyi wanka... " ta fad'a mata still wiping her face "tou mummy tell me sorry... " tasleem ta fad'a mata "sorry... " hajiya ta fad'a mata, sai lokacin  ta Mike ta shiga ciki hajiya dai yau kadai ta gane ta riga ta makara sosai because she can never make her to be the way she wanted bayan ta bari komai ya watse. Bayan sallah ishai tasleem ta shiga part djn step mom dinta,  bayan sun gaisa da siblings dinta ta shiga bed room dinta sai. Ta tardata zaune kan praying mat, zama tayi har sai da ta gama azkar dinta sannan ta juyo gareta,  murmushi ta sakarwa tasleem data gaidata Tare da amsa mata while removing her hijab, " dear ya school... " tafada tana zama bakin gado "fine mummy... Me zaki bani...ina dawowa daga school mummy tace inzo kina kirana.... "  ta fad'a tana turo baki,  "aa kece dai zaki bani wani abu..kinsan kou meye nakeso?.. " tasleem data saki  baki tana kallonta tace "ni mummy me ke gareni..?" ta fad'a tana kallonta  " ai ni sunan sirikina nakeson ki fadamin..." ta fad'a looking at her reaction, "Meye siriki?.. "  ta fad'a cikin rainin hankali,  hajiya Asabe kallonta tace "banason rainin wayau... Bakisan Meye siriki ba?.. " baki ta turo tace "AI ni ban gane ba kou..." ta fad'a tana turo baki, harara hajiya Asabe ta watsa mata before saying,  " mijin da zaki aura shine sirikina... Am i clear.... "  dafa kirji tasleem tayi tace "mummy miji kuma... ni ina nake da miji?.. " ta fad'a voice dinta na rawa sanann tana  tunanin why is this coming up now,  "ban gane ba... Kina nufin duk cikin tarin samarinki babu wanda kike  mafarkin kare rayuwarki tare dashi?.."  tasleem da hannunta ke yawo kan chest dinta saboda tashin hankali tace "ni aa... " ta amsa mata, "ke ki saurareni da kyau... Aure zaayi maki..." bata k'arasa statement dinta ba tasleem ta fashe da kuka sosai kaman tana jira tana cewa "ni aaa... Ni banso... " ta fad'a crying very loud kaman an doketa "shushhh... Banason sakarci... Now hold your mouth... " da sauri tasleem ta Kama bakinta jikinta na rawa saboda tsoron kar a doketa tace "na Kama... " ta fad'a tana Kama bakinta amma hawaye sai zuba yake gabanta na faduwa sosai,  "kina jina... So nake in taimaka miki.....dad dinku yace aure zaiyi maki.. Kuma munyi mashi maganar yayi hakuri yace babu fashi,..." while she's talking babu abinda kake ji sai humming din tasleem data kasa magana, kawai tana sauraronta, "Don haka kawai ki fadi sunan Wanda kikeso sai ayi bincike kanshi amma in kika tsaya rainawa kanki hankali wallahi zai zaba maki miji da kanshi... Kuma ko waye shi dole kije ki zauna dashi.. Don haka now tell me who is on your mind... "ta fad'a tana kallon yanda jikinta ke rawa kaman criminal da aka Kama da Babban laifi ana son hukuntashi,  "mummy babu... " "wai Meye babu... " "miji... " ta fad'a cikin tashin hankali,  "aikam in babu zaa samo maki... Ana maki Magana kin tsaya kina shanshanci banza... Zuwar jibi aka baki ki fiddo miji kou kuma shi ya zaba maki Wanda yake so... Zabi ya rage naki..." ta fad'a tana bar mata dakin,  tun kafin ta Kai falo taji Tasleem ta saki ihu da karfi tana cewa "wallahi ni aa.... Mutuwa zanyi..." ta fad'a kwance kasa,  komawa ciki hajiya Asabe tayi tana cewa "ke yi min shuru... " ta daka mata tsawa,  daman tasleem mugun tsoronta take,  bata da wasa at all,  asalima tana bakin cikin irin tarbiyar da hajiya zainab take bata,  itama hajiya zainab ba wai she's a no nonsense person ba because yaranta maza sun samu good home training amma son tasleem ne yayi mata yawa har bata iya takura mata kou matsa mata,  da sauri tasleem ta Kama bakinta tana nishi sosai,  "wallahi naji Kinyi wani abu har Bangaren yaya zan shiga inyi miki shegen duka... Kuma na baki nan da gobe kije kiyi nazari cikin samarinki ki fadamin yanda kikeso... Am I clear... " ta fad'a mata babu wasa da sauri tace "yes... " "good... " ta fad'a atakaice, mikewa tasleem tayi jikinta na rawa Kaman mazari,  har dafa bango take Don kar ta fadi, tana samu ta fita daga part din sai ta baza da gudu,  tayi Bangaren mom dinta,  sauran kadan da mahboob dake shigowa da mota ya bige ta,  sai ihu take tana kuka,  brake ya taka ya zauna cikin motar yana kallon yanda take gudu kaman ana binta,  b'ata step uku sai ta tsaya ta dake tsalle ta saki ihu  dariya mahboob yayi tare dacewa "spoiled brat.... " ya fad'a yana tuka motar zuwa wajen parking,  kou da yayi parking ya fito Bangaren mom dinshi ya Kama Don jin abinda ke faruwa. Daman tunda tasleem ta fita zuwa Bangaren hajiya Asabe hajiya zainab ta dinga zarya cikin falo tana jiran ta ga a condition din da zata dawo,  tana jin an bude kofa da karfi taji kaman an bude heart dinta saboda yanda taji fargaba,  ihun tasleem ne ya cika koina,  tana shiga falon tun daga wajen kujerun ta kwanta kasa tana rolling zuwa inda mum dinta data dafa kirji ke tsaye,  hajiya rasa abinda zata fad'a mata tayi,  she want to let her cry to her satisfaction then sai suyi magana,  sai Rolling take tana cewa "mummy you promise... Kince bazaki saka ni kuka ba... Kince zakiyiwa dad magana... Wallahi kashe kaina zanyi... Ni banson aure... " take ta maimaitawa,  kofa aka bude mahboob ya shigo,  sallama yayi amma baajinshi saboda ihun tasleem, it baffles me yanda take da loud voice,  in tana ihu kaman ana whistle,  "parrot lafiya... " ya tambayeta yana kallon hajiya,  banza tayi dashi ta cigaba dacewa "wallahi ni ban son aure...ni gidan nan zan zauna... " ta fad'a cikin ihu,  kallon mamaki mahboob yayiwa mom dinshi jin abinda tasleem ke cewa,  "mummy what is happening... " shine tambayar da yayiwa hajiya zainab, jiki kwari hajiya ta koma ta zauna tayi relaxing kan kujera tare dora two hands dint bisa Kai tana girgiza legs ahankali tana cewa "alhaji ne yace ta fiddo miji nan da Wednesday day kou ya zaba mata Wanda ya dace .." ta fad'a sounding so Restless, "aure kuma?.. Me ya jawo wannan sudden decision din dad?... Nasan ba haka nan ya fadi hakan ba... " ya fad'a yana tsaye kusa da tasleem dake faman kuka,  nan hajiya ta fad'a mashi abinda ya faru,  shuru yayi for a moment sanann ya durkusa ya Kama hannun tasleem ta zauna,  "haba parrot saboda aure kike wannan kuka?.. Ai ba abun kuka bane... Ki godewa Allah yasa zakiyi aure da wuri... " bai k'arasa ba tace "wallahi ban so... Ni ban barin gidan nan... " ta fad'a still crying,  "tou ki kwantar da hankalinki... Kinga kou anyi auren sai ki dawo gidan nan kiyi zamanki... " ya fad'a mata saboda yasan sakara ce ba wayau gareta ba, shuru tayi tana sauraron shi alaman maganar na shigarta Don wawanci, "Kinga kawai sai ki kwantar da Hankalinki...basai kin tadawa kanki hankali ba... Ki fiddo wanda kike so... Ayi maku aure amma kina nan gidan... " ya cigaba da fad'a mata karya,  hajiya shuru tayi tana kallonsu, she's surprised yanda akayi yake son shawo kanta in  seconds,  sai yanzu ta yarda tasleem sakarace ta ajin gaba,  she's the kind of girl that don't read novels,  don't talk about boyfriends da kawayenta, she don't discuss anything intimate  or dirty da friends,  kawai a barta da kawo rahoto, (I'm serious note da akwai yara irin tasleem,  I even know one😁😁sangarta ce in yyi yawa sai kaga yaro ya koma sakare mara hankali🤣🤣🤣..but now she's changing). "nidai babu wanda zan aura.... " ta fad'a tana turo baki kuma hawaye na zuba, "OK kina nufin duk yawan tuning din nan da kike baki da Wanda zaki aura?.. Babu Wanda kike so?.. "ya tambayeta,  "ai sune suke damuna... Ni banson su... " ta fad'a cikin sangarta sosai,  "ai wannan babu komai.. Sai ki bari dad ya zaba maki... " da Sauri ta makala mashi kafada,  "ai ba wani abu bane Tunda daman gida zaki zauna... Kinga in kina kuka haka daddy zaice baki da kunya kuma baki da respect... " sai sakin shessheka take tana kallonshi,  "are we good .." ya tanbayeta,  shuru tayi for a moment before saying "me yasa anty bilki b'ata gida...?" bilki is the daughter of her step mom Who is married, "ai ita tace batason zuwa gida... " ya amsa mata,  komawa tayi kasa ta cigaba da kuka tana cewa "nidai ban yarda ba... " ta cigaba da ihun abunta,  mikewa yayi yana cewa "kar ki fasa min dodon kunne... " ta fad'a yana barin dakin,  yana fita ya saki dariya yana fiddo wayarshi,  kawai he's imagining the look of yarda a face dinta lokacin dayace mata zata zauna gida,  sake sakin dariya yayi sosai while dailing number yarima,  lokacin yarima yana Bangaren ummah while wayarshi na Bangaren shi, sau uku ya kirashi baa daga ba sai kawai ya barshi. Tasleem kam kuka ta cigaba dayi har kusan karfe tara da rabi kuma hajiya b'ata ce mata komai ba because another thing about her is in kace zaka b'ata hakuri tafi yanda take so,  shiyasa ta barta tasha kukanta har ta godewa Allah kawai sai bacci ya dauketa,  sai lokacin hajiya ta saki Ajiyan zuciya ta Mike ta dauketa kaman wata yar baby ta kaita dakinta.  Shi dai yarima babu abinda yake tambayan ummah sai ta zabar mashi?  Ita kuma sai tace she's still praying over it.  Karfe goma ya shiga Bangaren shi nan yake ganin miscall din mahboob,  kiranshi yayi sai yaji wayar kashe. Wanka yayi ya kwanta. The following day bayan sallah asuba ya kirashi,  picking yayi yana cewa "jiya inason baka latest about mutuniyar ka sai baka dauka ba... " inji mahboob, "who?. " yarima ya tanbayeshi, "tasleem mana... " daure face yarima yayi yana cewa "Lallai ita kake kira da mutuniyata?.. Pls ka bari kar ma taji ta raina ni... " ya fad'a atakaice,  "ask what happen?.. " mahboob ya fad'a mashi,  idanuwa yarima. Yayi rolling before saying "what?.. "  "wai aure zaayi mata... An b'ata kwana uku ta fiddo miji kou a zaba mata... Come and see drama... She was crying kaman Ance mummy is dead..." shidai yarima find nothing amusing about the news, amma yana sauraronshi,  "kasan me nace mata... I told her kou tayi aure gida zata zauna sai lokacin ta Dan sassauta... " now this sounds amusing to him and he smiles, "lallai sakarace wannan yarinyar... Allah ya b'ata Mai zanemin ita... "inji yarima,  dariya mahboob yayi yace "ba Amin ba wallahi... Me zaa buga a jikin wannan..." ya fad'a cikin dariya, "is that all?. " inji yarima, "bagane is that all ba" "I mean why you gave me three miscalls..." "yes... Was laughing very loud so wanted to share the fun with you... " mahboob ya fad'a mashi, baki yarima ya tabe tare dacewa "lallai baka da abunyi... There's nothing funny about the story of that annoying creature... one thing is certain...duk ranar da Allah ya bani dama sai na zaneta..." inji yarima,  dariya kawai mahboob yayi, nan sukayi hira for about ten more minutes sannan sukayi sallama.   Tasleem kam woke up with heavy eyes and serious headache,  bayan tayi sallah kou part din mum dinta b'ata shiga ba ta fita zuwa gaida dad dinta,  she want to see if he's joking or serious,  tana shiga sanye da long hijab wanda ke kan kayan baccinta, shima bai dade da dawowa daga masjid ba,  gaidashi tayi ya amsa kaman baiso,  "kin dai ji abinda nace kou...gobe ki kawomin sunan wanda kikeso da aure... Kou kuma in zaba maki..." ya fad'a atakaice,  nan dai tasleem tasan he's so Serious "daddy am sorry... Ban Karawa " ta fad'a Cikin low voice,  " tashi ki bani waje... " ya daka mata tsawa,  jiki na rawa ta Mike,  she can feel how hot her body is,  dakin mom dinta ta komawa tana kuka,  rarrashinta hajiya ta shiga yi tana mata magana cikin kunne,  babu Abinda take fad'a mata sai tayi hakuri kawai ta daina kuka sannan ta fadi sunan Wanda takeso kar a kawo mata Wanda b'ata so,  she's still on her case na cewa ita babu Wanda takeso.  Wednesday Tasleem kam tunda take b'ata taba shiga tashin hankali wanda mahaifiyar ta b'ata magance mata ba sai wannan, kullum babu abinda Hajiya take fad'a mata sai ta fadi sunan Wanda take so amma sai tace babu,  a nata tunanin if b'ata fadi suna ba zaa kyaleta,  tunda wannan maganar ya taso ta daina cin abinci wai so take ta mutu,  gani Tuesday and Wednesday batazo school ba yasa friends dinta har su biyar suka zo gidansu bayan sun taso daga school  Don babu dadi da tasleem b'ata zuwa, she's so fun to be with kou ba komai zakasha dariya da silly and childish behavior dinta. Suna zuwa ta shiga fad'a masu halin da ake ciki,  banda dariya babu abinda suke despite she's crying "amma zaayi chakwakiya tasleem... Kece zaayiwa aure... Chabdin... Bari muga wannan lucky man din..." daya daga cikin kawayen ta ta fad'a cikin dariya sosai, pillow tasleem ta rungume tana kuka, "kuma a fad'a maki gaskiya da Kinyi aure babu Mai yarda ki zauna gida... Gidanki zaa kaiki... Kilan MA wata garin zaa kaiki... Don haka bye bye to mummy... " inji wata ta fada mata cikin zolaya wnada yasa  tasleem kara volume  kukanta "ahmed ya cuce ni... " was what she said crying,  "yanzu dai babe ki fiddo miji musha biki... " inji daya daga cikinsu "aa ni babu wanda nakeso... " ta fad'a  cikin kuka, shuru sukayi saboda yanda take kuka,  sai kuma ta fara basu tausayi,  bayanta suka fara shafawa daya daga cikinsu na cewa "dear aure is not bad fa.. You will have your own big house... And big car in Allah ya baki miji maikudi...komai kikeso  zakiyi... Don haka take it easy on your self and pray...:" tasleem dai  jinsu take,  tasan babu abinda zata samu a gidan muji da gidan su babu,  so she thought. Shima dai yarima babu abinda  yake son ji kaman sunan wacce zaa zaba mashi, he knows ya riga yayi making huge mistake by saying a zaba. Mashi mata and now he's waiting to see how it's going to end, all he wants to know is the name, in yaji sunan yasan zai samu sukuni, then all the fear will vanish amma daya tambayi ummah kou ta gama adua sai Tace aa. Shi kam alhaji mussadiq na ganin it's Wednesday day babu bayani sai yanke hukunci yiwa daya daga cikin abokanshi da basu da magana sai su hada auren yaransu saboda zumunci ya dore magana, amma he can't do That without confiding in he's elder brother wato Mai martaba, dukkansu babu Mai yakan hukunci on their own,dole ne zaka fad'a mashi is not that he will decide for you but he will give you better advice that's in kana son ka bi in kuma baka so shikenan. Hakan yasa alhaji mussadiq ya shirya bayan sallah ishai ya nufi fad'a wajen Dan uwanshi. [3/14, 6:26 AM] +234 703 008 7807: 9❤💜💙💚🧡 Sak'aci ❤💜💙💚🧡💛 ®Zuwairat (ummumaryam) 9⃣ Alhaji mussadiq yasan when to see he's brother with out any hindrance Don yasan kullum cikin mutane yake amma daga bakin magrub you have to very very very important to see him, daman family don't have to take permission to see him balle he's favourite brother mussadiq, shi kanshi alhaji mussadiq nada sarauta da aka nadashi amma Sam bai da lokaci so bai cika zaman fada ba sai in ya dade bai bar gari ba kou kuma Kasar, karfe tara ya wuce da few minutes yayi stepping into his highness chambers, yana zaune da wani daga cikin dukes dinshi suna magana alhaji mussadiq ya shigo da sallama, girman wannan falon ya baci Don sallamanshi na farko basu ji ba sai da ya kara zuwa kusa dasu ya maimaita sanann suka daga Kai tare da amsawa, daman sarki yasan he's the one, murmushi ya saki yana cewa "yau ka gan dama zuwa gaidani kenan... " ya fad'a wearing a nice smile dake nunawa yarima shine Sak, alhaji murmushi ya saki ya karaso ya durkusa gaban yayanshi ya gaidashi cikin respect kaman ubanshi, hannu Mai martaba ya mika mashi suka Gaisa, gaisawa sukayi da duke din sarki, Mai Martaba kallon duke dinshi yayi yace " gobe Insha Allah zamu cigaba... " ya fad'a, nodding mutumin yayi in a respective way sanann ya Mike ya fice, "wato wannan zuwan nasan ba haka nan bane... " inji Mai martaba, dariya alhaji yayi yace "haba ranka shi dade... Your royal highness... ba haka bane... Kaga wannan tafiyar dana fad'a maka zanyi?.. " ya fad'a mashi "eh.. I remember... " inji Mai martaba "tou last week Na dawo kasar kuma sai da nayi kwana biyar abuja saboda wasu abubuwa dake bukatar attention dina...sai ranar Saturday na shigo garin nan... Am sorry ban shigo ba sai yau... Nasan kaima busy kake always... " "yes amma nor Matter how busy I am Family is family... Ya hanya ya harkoki... " "alhamdulillah your highness... Ya harkokin fada?.. " inji alhaji "alhamdulillah gashi muna ta fama.... " ya amsa mashi, "Allah ya kara jagora ya tsare ya kuma taimaka mana..." "Amin Don hasken annabi... " inji Mai martaba yana kallon kaninshi, abunka da jini sai cewa yayi "you look disturbed meke damunka... " inji mai martaba, murmushi alhaji ya saki yana dan girgiza Kai tare dacewa "yaya kenan... Ya akayi ka gane wani abu na damuna?.. " "haba...ai duk yanda duniya zata sauya babu yanda zaayi da zan rasa gane damuwar ka... It's all over you... " Mai martaba ya fad'a wearing smile yana kallon kaninshi, daman alhaji yasan Dan uwanshi da wannan habit din tun suna yara, dakinsu guda kuma Mai martaba ya goya alhaji da bayanshi so he knows him tun yana Dan yaro, he can only hide he's feeling from others amma ban da Mai martaba, kallo daya zaiyi mashi ya gane something is wrong with him, "nifa nothing is wrong with me... Kawai nazo ne muyi zumunci kuma in fada maka abinda nake shirin yi.... " inji alhaji Dariya Mai martaba yayi very loud tare dacewa "haba wa Dan iya... Nasan AI da magana...tou muji abinda kake shirin yin... Sannan muyi zumuncin," ya fad'a laughing out loud daya gane he's not wrong, shuru alhaji yayi for a moment Don kou kadan bai son ya fadi dalilin dayasa zaiyiwa tasleem aure kuma yasan dole sai Mai martaba ya Tambayi dalili, "daman wani abokina ne ya dameni kan zancen mu. Hada zumunci ta hanyar hada auren yaranmu...shine na yanke hukunci in bashi tasleem ya baiwa danshi... " ya fad'a ahankali, shuru Mai martaba yayi dayaji tasleem, yasan for sure his fulani wato hajiya amina mentioned her among her choice for the prince, bai iya ganeta despite takan zo gaisheshi in tana gidan saboda he have lot on he's plate amma in ya ganta ya Santa, "tou... Shi waye abokin naka?.. " ya tambayeshi, Kai alhaji ya shafa trying to figure out who to call before Mai martaba ya gane he's forming it, "well.. It's... Uhmm.. Alhaji Umar... " dariya Mai martaba yayi yace "shafa Kai kou... You're lying... When you lie you rub your head daga baya zuwa gaba... Anyway wannan is not the problem... Ita tasleem babu Wanda take so ne da zaka bawa abokin ka ya bawa danshi like a piece of property?.. " ya tambayeshi sounding firm and serious, "gaskiya na b'ata zabi ta fiddo Wanda take so kou in zaba mata kuma sai b'ata fiddo ba... " ya amsa mashi, shuru ne ya Dan biyo baya for a while before Mai martaba yace "tou..amma have you promise your uhmmm alhaji Umar... " ya. Fad'a kaman yanda alhaji ya fad'a, dariya alhaji ya saki "ka fad'a mashi zaka bashi ita ne?...tskanin ka da Allah...tell me the truth because I have a reason to say this... " "no your highness... Bamuyi wata magana dashi ba tukun.. Kadai san there's no way zanyi hakan without informing you first... " ya fad'a mashi cikin girmamawa, "very good dan iya...well kasan why am. Asking... " ya tambayeshi, Kai. Alhaji ya girgiza mashi before saying "aa ranka shi dade... " "gani nake kaman faduwa ce zata zo daidai da zama saboda Aliyu ya fadawa mahaifiyar shi ta zaba mashi mata... Kuma ita fulani tana da zabinta... I personally asked her su waye take ganin zasu dace da shi Aliyu... I think tasleem was the first or second data kira... So Shiyasa kaji nace tsakanin ka da Allah kayi magana da abokinka Don kasan mu bamu karamar magana.. " AI tunda alhaji yaji inda Mai martaba ya dosa taji wani irin sanyi cikin ranshi, he can't believe this is happening, he's so happy his hearing this, nikam nace da kar kayi saurin murna kam, daman shi bai san ya relationship din dake tsakanin tasleem da yarima yake ba. "aa yaya... Ban fad'a mashi komai ba inda na fad'a mashi kasan zan fad'a maka... " "Then very good... Kasan daman ance in gida bai koshi ba bai kamata a kaiwa dawa ba... So kaga mu sai mu kara hada namu zumuncin..amma fulani will be so happy to hear this... " Mai martaba ya fad'a cikin farin ciki, dariya alhaji yayi yace "Amma gaskiya am excited already... Saidai shi yarima bazaiyi complain ba?.. " bai k'arasa ba sarki yace "why are you talking like this sai kace kou Kai baka isa kace Aliyu zo ga tasleem na. Baka ka aura an ta zauna ba... Don't want to hear such words from you again... Bamatsa mashi akayi ba shi yace a zaba mashi mata kuma Allah da ikonsa sai gaka... Ai sai mu godewa rabbi...yanzu dai wannan maganar yanda mukayi ta haka zata tsaya... Ni zabawa tasleem Aliyu shi kuma Aliyu na bashi tasleem.. Fakat... " ya fad'a using he's ruling voice, "alhamdulillah... Allah ya sanya alkhairi... Allah yasa ayi a gabanmu baa bayanmu ba... " alhaji ya fad'a cikin jin dadi, yasan now no insult as he knows tasleem a kafar hajiya amina ta taso, yasan she will definitely know lot about her and she still want her for the prince so His so happy Kuma yana tunanin mahaifiyar tasleem too will be happy saboda yanzu tasleem bazataje waje ba balle a san irin banzar tarbiyar datayi mata. "Amin Don nabiyun rahama.... " Mai martaba ya amsa mashi, sun kusa kaiwa hour suna hirarsu na bayan saduwa before alhaji yayi mashi bankwana, "yanzu dai about the marriage komai a hannun na yake... Kawai ka fadawa tasleem tayi miji... " inji Mai martaba ya fadawa alhaji dake tsaye, "daman komai yana hannunka mana... Na baya ma AI duk a hannunka yake balle wannan... " ya fad'a yana dariya, haka dai sukayi sallama suka rabu. Cikin so da kaunar junarsu. Wajen karfe shadaya Mai martaba ya shiga Bangaren hajiya, yau b'ata kwanta da wuri ba tana zaune da counter a hannunta bakinta sai motsawa yake, tana jin sallamanshi ta daga Kai tana amsawa, daman shi take jira su gaisa before ta kwanta Don tasan confirm zai shigo, he's face look so Bright than ever, gaidashi tayi tana kallon face dinshi that says alot, amsawa yayi shima ya zauna kan royal carpet da take zaune, " wannan nishadin nasan da akwai magana... " ta fad'a mashi tana murmushi, dariya ya saki yace "sosai albishir nazo maki daita... Sai kince goro... " dariya itama tayi tace "goro... " "fari kou ja... " ya fad'a sounding so childish and funny, dariya tayi sosai tace "fari tas kaman zuciyar ka... " ta amsa mashi, "tou na samowa Aliyu mata... "idanuwa hajiya ta zaro tare dacewa "really... Who?.. " ta fad'a cike da mamaki sanann gabanta na faduwa saboda kar ya fita daga cikin wayanda take da raayin hadawa da yarima, she's wondering who it could be "well dazun mussadiq yazo yana fad'a min yana son bawa abokinshi tasleem ya bawa danshi ni kuma nace a barwa Aliyu... " jin an ambaci tasleem yasa hajiya ta lumshe idanuwa before saying "ayirrrrr....alhamdulillah... Allah Mai iko... Wato haka yake yanda yaso... Alhamdulillah am so happy... " ta fad'a sounding so excited, murmushi Mai martaba ya saki yana kallon yanda ta zama lokaci guda saboda farin ciki "wato gimbiyata is meant to be my daughter in law... Kai naji dadin wannan abun...ni kaina babu wacce nakeso in hadasu sai ita.. Amma... " ta fada tana slowing down a bit tana tuna yanda tsakanin tasleem da Aliyu yake, she keeps remembering if har ta bude baki ta fadawa Aliyu cewa tasleem ta zaba mashi hakan ba karamin b'ata mashi rai zaiyi ba as it will seem she did it intentionally, har yanzu b'ata manta yanda basu zama under same shade ba, kuma tun suna yara Aliyu ke nunawa bai son tasleem, tun tasleem b'ata gane ba har tazo ta gane b'ata yarda su zauna waje guda at the same time, in day yazo dayan zai tashi ya bada waje, she still remembers how he use to reply her when ever she asked why bai sonta "she's too lousy and annoying.. Sanann above all Kinfi sonta kaina... Dole inji haushinta tunda ita tasa bana jin dadin autahood dina... " was he's reply always "ban gane amma ba... " Mai. Martaba dake kallon how deep in thought ya maidota cikin hayyacinta, ajiyan zuciya ta saki before saying "did you know tasleem da Aliyu basu zama under the same shade?.. " "bangane hakan ba... " ya tambayeta, "kwata kwata basu kaunar junansu... " tsoki Mai martaba yaja yace "su kashe juna tou in aka daura masu auren... Don't let that bother you... " ya fad'a yana dafa shoulder dinta, "tou shikenan... Amma ina neman alfsrma guda daya tall.." ta fad'a mashi "anything for my fulani.... " ya amsa mata "you should be the one to tell him... Bana son yazo yana yi min borin nan nashi... " dariya yayi yace wannan babu matsala... Will inform him tomorrow... " ya amsa mata, bayan kaman minti goma ta hau gado yaja mata bargo sannan ya fita, daman fa it's in he's habit duk matanshi kan idonshi take hawan gado yaja mata bargo amma Mai kwana turaka sai ta sameshi a turakarshi. The following day bayan sallah asuba hajiya zainab ta shiga Bangaren alhaji Don gaidashi bayan sun gaisa yake fad'a mata yaje wajen Mai martaba Don fad'a mashi zai aurar da tasleem "sai kuma akayi saa yace ya bawa Aliyu... " alhaji ya k'arasa maganar daya fara mata, idanuwa ta zaro tace "alhaji.. Wane Aliyun..." ta fad'a yawun bakinta na tsinkewa "Aliyu nawa kika sani...list them sai in fada maki ko waye daga cikinsu, " ya amsa mata atakaice "Badai yarima ba kou?.. " "ashe kin sani... " "subhanallah... Alhaji kasan ya yaran nan suke kuwa ." ta fad'a idanuwanta duk waje, kou kadan batason a hada tasleem da Aliyu, it's not as if she have anything against him but she knows how much tasleem dislike black mamba, "don't want to know... Kawai mun gama magana so soon everything will be out in open... " "gaskiya alhaji ka sake shawara... " b'ata k'arasa ba yace "kina iya zuwa fada ki fadawa Mai Martaba hakan..as for me na gama nawa.. " ya fad'a mata, "yanzu duk halin da tasleem zata shiga bai dameka ba?... I should have known you don't care about her well-being..." "ai dayake Kai tsaye na tashi na hadata da Aliyu... Despite ina da right da zan zaba mata miji banyi ba sai Da na b'ata dama ta fiddo miji amma Taki...well tunda ke kinasonta why not ki. Maidata ciki yanda only you can feel her... Instead of you to be happy Allah ya rufa maki asiri zata je inda ake sonta.... Yarinyar da kin lalata Sam B'ata da hankali... Babu abinda ta iya sai surutu da mannerless talking... " yanda yake magana sai kaman kabir gombe yana waazi kan something very important saboda yanda yake da hannuwanshi, "you should be happy..." alhaji ya sake fadawa hajiya dake sauraron how he's washing her with he's words, b'ata k'ara cewa komai ba ta Mike amma one thing for sure is she's not going to break tje news to tasleem saidai shi ya fad'a mata da kanshi, tana fita ta hangi tasleem ta taho, smile ta saki yanda bazata gane something new is up ba. Ita kam tasleem kallo daya zaka yi mata ka gane ta rame sosai kan wannan slim Body din, tana tafiya a hankali, tana zuwa daidai inda mom dinta take tace " mumnyna good morning... " "morning my besty... How are you feeling today... " hajiya ta tambayeta, shuru tayi tana turo baki. Alaman she wants to start new tears, "it's OK.. Kije ki dawo... " ta fad'a mata Don kar tayi kuka, haka ta wuce ta gaida dad dinta kuma bai fad'a mata komai ba ya amsa mata ta Mike ta dawo bed room din mum dinta, hannu hajiya ta ware mata ta kwanta gabanta sanann ta zagayeta da hannunta kaman wata small Baby, babu wasting of time bacci yayi gaba daita. As usual yarima ya shirya, hajiya sai kallon shi take tana cewa "yarima na... Angon kwanan nan... " ta fad'a tare da wasu kirari masu dadi, murmushi ya saki tare da cewa "ummah na... Hala Kinyi concluding decision dinki... Pls tell me wacece... " ya tambayeta sounding very anxious, "aa... Ni ban ce ba.. Kawai ina fsrin ciki ka kusa zama ango ne... " ta fad'a cikin dariya, murmushi dai kawai ya saki ya taka zuwa kusa daita yayi mata kiss sannna yace "ummah na tafi... Sai na dawo... " ya fad'a yana fita daga Bangaren ummanshi, Bangaren Mai Martaba yaje ya gaidashi yana durkushe k'asa sai da ya Mike zai tafi yace "in kq dawo da daddare muna da magana da Kai... " Mai. Martaba ya fad'a mashi, komawa yarima yayi ya zauna yana cewa "Abba menene... ai ba sauri nake ba....am my own boss remember... " ya fad'a saboda yasan in har ya fita baiji abinra yake son fad'a mashi ba zai je office ya dinga sake sake, "na sani amma sai Ka dawo zamuyi magana... " ya fada mashi, kaman baiso ya Mike yace "tou sai na dawo... " ya fad'a yana ficewa, kafin yazo wajen motar shi har an Umar ya bude mashi mota, bayan mota ya kalla yaga breakfast dinshi, mota ya tada ya bar gidan. Hes suppose to have driver amma Sam bai so, he feel more save driving himself. Har dare babu Wanda ya fadawa tasleem komai game da decision din da aka yanke, saboda hajiya zainab tayi magana fa hajiya Asabe abokiyar zamanta kuma ta b'ata shawaran kar a fad'a mata komai a barta har sai in yayi tsami Insha Allah kuma zasu shawo kanta, kawai the only thing da zaa dage wajen koya mata is yanda zatayi zaman gidan miji da kuma wasu abubuwa masu amfani kaman gyaran jiki da sauransu, hajiya zainab taji dadin wanna shawaran because ganin har daren Thursday baa kara maganar aure a kanta ba yasa tasleem sakin jiki tana ganin maganar is over, she's happy again,bayan sallah magrub tana zaune a falo da daya daga cikin Mai aikinsu Mai suna Hindu sai labarin abinda ya kusa faruwa daita take b'ata, hajiya ce ta fito daga bed room dinta ta kalli Hindu tace ta basu wuri, babu musu ta tashi ta fita, nan hajiya ta kalli tasleem tace " besty na... " ta kirata "yes mummy... " ta fada tana mikewa ta komo wajen hajiya, kwantawa tayi "kinsan daga yau banason inga kina magana anyhow babu control... In short kar in kare ganin kina hira da masu aiki..." da sauri tasleem ta Mike zaune tana Cewa "mummy why... " ta fads kaman an. Hanata one serious and important thing, "ban san kina tambayata why if I ask you to do something... Am your mother kuma duk abinda nace kiyi shi zakiyi... Kinji kou... " tasleem Dan b'ata face tayi kaman zatayi kuka tace "OK... Amma mummy shuru yana saka warin baki" ta fad'a tana turo baki, dariya hajiya tayi tace "youre not serious " "sannan small. Mummy tace zo zata dinga koya maki girki... " b'ata k'arasa ba taga tasleem ta zaro idanuwa tana cewa "mummy cooking?.. " "yea cooking... " da sauri tasleem tace "mummy why should I cook alhalin da akwai wayanda aka biya Don suyi aikin?... " tasleem ta fad'a exactly yanda mum. Dinta ke fad'a, when ever akayi maganar ya kamata tasleem ta koyi girki sai tace why would she cook alhalin people are hired to do the job. "ke banason rashin kunya... Kin taba ganin mahaifin ki yaci abincin Mai aiki?.. Baki ganin bayan duk kwana biyu ina shiga cikin kitchen in girka abinda mahaifinki zaici?...in ban iyaba zanyine... " ta fad'a babu wasa cikin voice dinta "ni. Mummy why are you saying this now... " ta fad'a tana kokarin kuka, "ban sani ba... Yanzu it's time for you to learn... Kuma kin san small mummy jibgar ki zatayi kuma Bazan tare maki ba..." jin batun duka yasa tasleem tayi saurin natsuwa tana cewa "Dan Allah kar ta dakeni... Zanyi... " ta fad'a tana komawa ta kwanta tare da dora kanta kan kafar mum dinta, kanta hajiya ta shafa tana sakin murmushi, it's coming alot easier than she thought. Yarima kam har Allah Allah yake yayi sallah ishai yaje wajen abbanshi, yasan he hardly call but when he do it must be something very important, he feels it have something to do with maganar aurenshi, shiyasa ya gagara ya ganshi and get it over with Don bai taba jin abu yayi weighing dinshi down kamar maganar zaba mashi mata ba, kawia he's praying a zaba mashi wacce ta dashi, kou da suka fito daga masjid yarima bai shiga nashi Bangaren ba yabi bayan dad dinshi da mutane ke biye dashi, chan chambers dinshi ya shiga mutane biyu suka bishi, shima yarima shiga yayi ya ya samu waje nesa dasu ya zauna, sun kusa hour guda ana magana Wanda baiji sabida nisa dake tsakanin su, saida suka gama suka Mike suka Fita, sanann ya Mike yaje kusa da dad dinshi ya zauna kasa facing he's dad, "daman inason yi maka congratulations ne... Abun da ka bamu cigiya ya samu... " yarima ji yayi gabanshi na faduwa kaman wani mara gaskiya, yasan it's about maganar matarshi, "abbah wacece... " ya fad'a trying to be calm, " it's kanwarka tasleem... " Mai. Martaba ya fad'a mashi atakaice, wani irin ajiyan zuciya yarima ya saki sai kuma yaji wani abu ya taso mashi, kaman an Wulla mashi Pepper cikin makoshi ya fara tari da karfi yana yarfa hannuwa. Thanks.. [3/14, 6:26 AM] +234 703 008 7807: 10💜💙❤🧡🧡 Sak'aci 💛❤💙💜🧡💚 ®Zuwairat (ummumaryam) 1⃣0⃣ Tankar kana cikin cin abinci Mai shegen pepper mistakenly ya hau ba Kai haka yarima keji, saidai nashi zafin baa Kai kawai ya tsaya ba har a zuciya, sai dafa chest dinshi yake yana tari da karfi, nan take Mai martaba ya gane abinda yake nufi, wato zancen baiyi mashi dadi ba, yarima kam sai coughing yake da karfi, ganin tarin bai da ranar tsayawa yasa ya dauki cup dake gefenshi Wanda da akwia ruwa ya mika Mashi, da sauri ya amsa yasha, bayan kaman minti guda ya dinga sakin ajiyan zuciya kanshi kasa " you should see a doctor about that cough... " Mai martaba ya fad'a mashi, ajiye cup din hannunshi yayi ya kalli dad dinshi, babu abinda ke yawo cikin ranshi sai statement din dad dinshi, "sorry abba banji me ka fara cewa ba... " ya fad'a kaman maraya, "na me?.. " ya tambayeshi face dinshi babu walwala Don baison rainin hankali, "wai... Wacce... Zan... Aura... Din... " ya fad'a cikin stammer sosai sannan jikinshi da voice dinshi na rawa, "nace yaruwarka... Tasleem... Ita na zaba maka.. Kou da matsala ne..." ta tambayeshi Kai tsaye, irin tambayan nan da zaayi maka Wanda ke nufin if you dare say no saboda yanda zaayi maka ita, ahankali ya girgiza Kai alaman babu matsala amma kuma deep down yasan duk duniya babu Wanda ke cikin matsala kaman shi, he can't believe shi ne yau akewa albishir zai auri yarinyar da bai iya minti biyu cikin same roof daita, "zero chemistry... Marriage... " ya fad'a cikin rawar jiki under his voice, "you said what?.. "Mai martaba ya tambayeshi, "nothing... " ya amsa mashi cikin rawar jiki yana kokarin mikewa, "good night... Abba... " ya fad'a walking like kaza da ruwa ya doka, bayanshi yabi da kallo yana kallon yanda yake tafiya, shi dai Mai martaba bai ji komai da reaction dinshi because yasan duk yanda zaace maaurata basu kaunar aure, basu shekara basu haihu ba, sai indai Allah bai kawo ba, so he knows everything will be alright. Simi Simi ya fita walking as fast as he could, he feels like bursting in to flame, sai yanzu ya gane zancen nan da ake cewa follow your instincts, the moment ya bude baki ya fadawa mum dinshi maganar nema mashi mata yaji ya fara regretting, at the moment maganar ya fita daga bakinshi yaji why did he said it, "why? " ya fad'a yana tafiya da sauri, "kaico... " ya fad'a cikin matsanacin tashin hankali, "tasleem ..." ya fad'a wondering how comes, aka zaba mashi ita, besides yasan kou Mai martaba bai san how much he despise her ba his mom knows, kuma yasan dole zai fad'a mata ita zai zaba mashi, in short all his thinking now is ai ba Mai martaba ya fadawa ta nema mashi mata ba, ita yace ta nema mashi "why!!! " ya fad'a sounding like super man walking very fast zuwa Bangaren ummah, yana shiga ya wuce zuwa bed room dinta, yana shiga ya dafa kai ya saki wani irin ihu in a horrific way Wanda yasa hajiya gane cewa "he's been informed, ..."tafada tana mikewa heading to inda yake tsaye rike da kanshi yana kwala ihu, yana ganin ta taho sai Ya juya mata baya saboda yanda yake ji yake kaman zuciyar shi zai fito mashi ta baki, wani irin ihu ya sake wannan Karin da karfi inda gidan anyhow building ne da sai mutane sun taru gidan amma dayake well built house ne kou kana falo baka jin ihunshi, bayanshi ta dafa tana cewa "fav... Meye haka?.. " ta tafada tana shafa bayanshi, she can feel yanda jikinshi ke rawa, "ummah ki bar... Tambaya... Ta... Kinsan... What... You.. Just did to me... " ya fad'a kaman zaiyi kuka amma Don tsabagin temper baiga hawaye ba, "me nayi maka fav... Pls sit down and keep calm... " ta fad'a tana shafa bayanshi, janyewa yayi daga inda take tsaye sai ji kake Tim ya buga hannunshi da bango, "kai. banson rashin hankali!!" ta daka mashi tsawa, zama yayi kasa yana dukan kasa kaman mutum, "ina ni... Ina.. Tasleem... " ya Fad'a yana dukan kasa da karfi, "fav ka dauka abinda Allah keso kenan...tana cikin raina amma banason abinda zai sa kace banyi maka adalci ba so ban Zabe ta ba... Amma dayake fatan alkairi muke sai GA Mai martaba da maganar ta har ya gama magana da Dan iya... Don haka sai ka dauki kaddara kayi biyayya ga mahaifinka.... " "ummah... Ina alkhairi Ina tasleem.... Ba hanya guda... " "wallahi ranka zai baci... " hajiya ta daka mashi tsawa jin abinda zai fad'a, shuru yayi ya cigaba da dukan kasa looking like a mad man, ita kanta hajiya tana tunanin how tasleem zata iya zama da wannan da in ranshi ya baci babu abinda yake nema sai abun duka, "ummah... Ke.. Nace ki zaba... Min mata... Ba abba ba... " ya fad'a yana dukan kasa still, in da zaa daga hannunshi wajen zai nuna alaman yaji jiki saboda kaman ba jikinshi ba, "na Sani... Amma ka dauki auren tasleem as destiny... " "ummah you said destiny.. lousy girl da bakinta.... bai da control.... ni ummah aa pls... Kiyiwa abba magana... " ya fad'a mata yana daga idanuwa ya kalleta, idanuwashi kaman ba nashi ba, "kai ka taba ganin inda mutum ya auri Wanda ba matarshi ba?.. Ai duk Wanda ka gani da mace tou rabonshi ce... Don haka kar ka sake wata magana dangane da wannan case din,... " "ni ummah no... Banso... " "Dan ubanka sai kaje ka fadawa mahaifinka hakan... Banson rashin kunya wallahi... Yanzu nan Ranka zai mugun baci wallahi... " ta fad'a sounding so angry about how he's behaving, idanuwa ya lumshe tare da fara counting kaman yanda ya saba "kar kayi min wannan haukan nan wajen ...sarkin masu zuciya na duniya.... You better start behaving yourself wallahi before mahaifinka ya gane kana Neman bijirewa umarninshi....and kasan halin shi..." ta fad'a mashi tana juyawa ta bar kusa dashi, Yarima kam baijin abinda take cewa sabida counting kawai yake, komawa hajiya tayi ta zauna kan wata royal seat tana kallonshi, kaman wasa he's counting har kusan 1000, ganin dai abun bai karewa yasa hajiya ta Mike ta dauki alquran ta mika mashi, ahankali ya daga ido ya kalleta ya amsa, hannunshi sai rawa yake, she wonder why he's behaving like this, ko Kadan b'ata taba ganin aibun tasleem in any way ba, ta san kou kadan basu shiri amma in yayi hakuri komai zai wuce, tasleem is a jovial girl amma shi in zaa kasheshi bai san one single thing he like about her ba, nothing at all, zama tayi nan gabanshi da sauri ya kwanta nan inda yake tare da dora kai kan kafarta still breathing high, "tashi kayi karatu... It's the solution to all problems..ba wannan counting da kake ba... " ta fad'a tana shafa kanshi, ahankali ya Mike zaune ya bude alquran an ya fara karantawa cikin ranshi. Bayan kaman full hour yaji ya Dan samu saukin abinda yake ji cikin ranshi amma still his praying Allah yasa it's all a dream or one huge joke amma yasan it can never be a dream saboda any news that come from his dad ia real. All this while hajiya na Zaune sai kallonshi take, kawai she's praying kar ya dinga dukan tasleem if anyi auren Don auren kam babu fashi. "ummah I prayed... Allah ya b'ata.. Miji Mai... Dukanta in tayi aure.... " ya fad'a kaman ya san what his mom Is thinking about, "tou tunda kaine mijin kar in kuskura inji ka tabata wallahi.... " hajiya ta fad'a mashi, "da gaske dai ....zaa yi kenan... " ya fad'a cikin sanyi murya, "eh mana... Ka taba ganin inda mahaifinka yayi magana biyu?..kawai ka kwantar da hankalinka...tasleem yarinya Mai dadin zama da nishadi... Am sure one day zata saka nishadi... " inji hajiyq "ummah... She's... Lousy... Banason Mai.... Surutu... Gulmana tazo..tayi maki... ".ya fad'a cikin stammer sosai "ai Kuma ba wani abu bane... Kai dum ita dum?.. Sai ku haifi kurame kenan...." jin maganar Haihuwa yasa yarima ya sake dafe kanshi saboda takaici, the things he's taking serious means nothing to his mom, shi kou kadan a rayuwar shi Mai son mace Mai surutu, macen da b'ata da kamun kai, macen da b'ata kunya, yasan duk abubuwan nan daya fadi tasleem b'ata da quality kou daya, b'ata da quality da yake so a mace dukda bai taba yi mata kallon mintu biyu tunda suke da ita ba, he doesn't care about her appearance amma shidai yasan shi da tasleem basu dace ba sam. "ai data fadamin abinda ta gani cikin wayarka cewa tayi in fad'a maka kaji tsoron Allah kar a saka ka a wuta... You see tasleem is not as bad as you think... Duk yanda kake tunanin baka son mutum da akwai abinda zaka so a wajen Mutum muddin ka bashi dama ka karanceshi...dont judge book By it's cover pls... " ganin dai maganar da take it's nothing compare to what his feeling and kuma kou kadan bai rage mashi abinda ke cikin ranshi ya sa ya Mike rike da alquran dake hannunshi, kou magana bai k'ara yiwa ummah ba ya fita daga bed room dinta, cikin sauri ya shiga nashi chambers, cikin bed room dinshi ya wuce ya balli wasu pills ya sha sannan ya wulla kanshi kan gado ya dafe kai, duk wannan tension da yake ciki bai samu hawaye kou daya ba, sai nishi kawai yake sama sama, "tasleem... " ya fad'a under serious anger, "the person... I Want strangle.... " ya sake fad'a cikin anger, yasan kou duk duniya zasu taru a kanshi babu Mai iya fad'a mashi one unique quality tattare da ita, he sees her s zero in everything, wani takaici da yake ji is yanda ya maida hankali wajen ginin gidanshi, irin gidajen nan ne ba abroad aka gina mashi, he saw the style a kasar waje and have yo look for the architecture da yayi wannan aiki yazo ya zana mashi nashi aka fara foundation sannna ya biyashi ya koma, lokacin ginin gidan sai da ya tashi bai da kou sisi because dukda kullum ana Bashi kudin he still need more, now kuma sai a ce tasleem zata zauna a gidan, bai da enemy a danginsu amma kou gidanshi bai fatan tasleem tazo. Bayan kaman talatin of endless thinking ya dauki wayarshi yayi dailing number mahboob luckily mahboob bai kwanta ba dukda it's 10 plus, yana picking yayi sallama tare dacewa "yarima how far... Baka Kwanta ba Kenan..." ya fad'a mashi yanda yayi magana yasa Yarima sani cewa bai san abinda ke faruwa ba, shuru yarima yayi not knowing where to start from, "hello... Yarima... Are you there?.. " mahboob ya sake tambayanshi, "an gama Dani.... " shine abinda yarima ya fad'a mashi "what's wrong.. You sound bad... " inji mahboob, wani irin ajiyan zuciya yarima ya saki before saying "can you believe this?.. " "what?.. " "wai.. kanwarka....zaa.. Aura.. Min.... Abba have made... The decision... " wani irin salati mahboob ya saki from the other side not believing his ears, yasan this is not going to end well as both hate each other with passion "how comes... " shine abinda mahboob ya tambayeshi, "I don't know... " "AI mu nan babu Wanda yaji wannan zancen.. Kou ita tasleem am sure b'ata san da maganar ba... Because na shiga part din mummy dazun and she's alright... " "what ever... Nidai.. Pls... Scare... Tell her... Zan zaneta... Morning.. Afternoon and night...kar ta amince pls... In ta yarda it's her obituary... " ya fad'a sounding so commanding, mahboob couldn't help it but laugh, saboda yanda yarima ke magana kasan da gaske yake amma kuma kou hauka yake vai isa ya taba tasleem ba, kou ba komai ummah will skin him. Alive "wato... Nazama mahaukaci.. Kou... You're laughing... Am. Suspecting you have... Hand in this... " yarima ya fad'a sounding very very tensed, "no pls... Kawai dai you're sounding very bad now and it's funny... Ta yaya zanje in Kama fadawa tasleem hakan taje ta yayata ni har abba yaji?... Kasan she will be like yaya khalifa yace yaya Aliyu zai dinga dukana safe da rana da dare.. Kawai ta sani zarya gaban manya... If you want to threaten her kayi mata da kanka... Amma ni..." yarima dake sauraron abinda mahboob kecewa kashe wayarshi yayi saboda haushi da takaici. Wannan daren yanda yarima yaga rana haka ya ga daren, sai juye juye kawia yake yana tunanin how is going to be, kawai his thinking zaa bashi full woman da zaiyi moreta to the fullest knowing how much he needs it, he so Much in need it, shi gani yake babu komai a jikin tasleem saboda bai kallonta, he's thinking her chest is empty kaman nashi, he need something huge, he's a fan of big boobs, shi yasa farida ta dauke mashi hankali, yarima irin matasan nan ne dake fama da libido amma kou friends basu fadawa, kawai suna jiran suyi aure suji dadin da kowa ke ji, he always dream of an extreme romantic life with his wife, yana kallon romantic movies and also read some romantic novels when very free, so ya tsara life dinshi and any woman that will he married to him will be very lucky. Wajen karfe biyar na asuba ya Mike zaune idanuwanshi sunyi Mashi nauyi sosai saboda rashin bacci da kuma ciwon kai. Mikewa yayi ya nufi bathroom, yau kam. Baa samu wannan morning erection din ba, single ya shiga ya fito da alwallah, ji yayi kanshi yayi mashi nauyi sosai ciwo, wajen mini fridge dake bed room dinshi ya bude ya dauki ruwa sannan ya nufi inda aspirin suke ya dauki container ya bude ya dauki biyu ya jefa cikin baki tare da shan ruwa. This is the worst day of he's life, a haka har ya fita yaje yayi sallah, duk Wanda zai ganshi yasan something is really wrong with him. Kou Umar daya zo sai da ya tambayeshi abinda ke damunshi yayi banza dashi. The following day Mai martaba ya kira galadima, wambai, babban hakimi, sai ciroma wato his first son the crown prince Wanda shine babban Dan hajiya amina, nan ya shaida masu maganar auren Aliyu kou kadan bai son a b'ata lokaci kan maganar auren saboda yaga taken taken Aliyu kou da suka hadu a masjid yaga yanayinshi, he's q man that One look into your eyes zai gane abinda ke ranka, ciroma was so happy Auta zaiyi aure. A family dinsu da akwai uncle din sarki Wanda baa yanke hukunci sai sarki yaje kou ya aiki P. R. O dinshi ya fad'a mashi halin da ake ciki, aba kiran ci da kawu Mai maje, nan aka yanke hukuncin P. R. O yaje ya ya fad'a mashi zaa hada auren Aliyu da tasleem in ya nuna amincewanshi sai a kai kayan neman aure da saka rana, komai nasu yanda alada ya tsara sukeyi. Yarima bai je office ba yau kulle kofarshi yayi ya koma ya kwanta saboda kar ma a dameshi. Taslem tayi deciding taje school yau saboda she thought all is well again, jin nobody is saying anything anymore yasa take tunanin her dad has forgiven her, she's happy again, cikin shiga Mai kyau ta dora long hijab har kasa ta fito, dakin mom dinta tashiga tayi mata bye ta fita compound, yau driver zai kaita as ordered by her mother, tana fitowa mahboob na fitowa, daga nesa yace "parrot wait... " ya fad'a heading toward her, tsayawa tayi tana jiran ya karaso, yana zuwa ta gaisheshi tana turo baki, dariya saki yana cewa "wai ya ake ciki ne?.. " ya tambayeta seeking for info "dame?.. " ta tambayeshi cikin shagwaba, "da maganar auren mana banason rainan wayau... " dariya ta saki tace "ai daddy ya fasa.. Banji ya kara maganar ba... Kilan mum ta shawo kanshi... " ta fad'a cikin nishadi, dariya ya saki yana kokarin bude baki yayi magana tayi saurin cewa "untorrr... I know duk Kuna jira q fitar Dani daga gidan nan... Untorrr am Not going any where... " ta fad'a tana mashi gwalo, "yarinya kina ruwa... " ya fad'a mata laughing very loud "oho dai... " ta fad'a tana barin wajen da sauri. Sai yaji ma ta bashi tausayi da bata san abinda ke faruwa ba Don yasan if she knows bazata fito looking do happy ba. Mota ta shiga aka jata suka bar gidan. kou da taje school babu abinda ake tambayar ta sai maganar aurenta kuma her reply was proudly an Fasa. Da good news P. R. O ya dawo inda yaje baba Mai maje ya bada amincewanshi kan maganar auren yarima da tasleem. Nan take Mai martaba ya yanke hukuncin cikin sati guda zaa kai kudin neman aure da kuma saka rana. Mahboob daya iso Bangaren yarima babu irin Bugawan da baiyi ba amma bai bude ba, sai da ya kai kusa minti talatin yana bugawa sannan yarima ya bude kofa daga shi shorts, face dinshi babu walwala at all, kaman bai san mahboob ba ya koma ciki leaving him standing, bayan mahboob ya shiga ciki yake cewa "kasan wannan yarinyar b'ata san komai ba...i. asked her... " gani yayi maganar ba Mai dadi bane kawai sai ta Mike ya bar mashi falo, Umar that waiting for him to open the door Don ya bashi abinci ne yayi saurin amso abinci ya jera mashi amma yana shiga cikin Don ya fad'a mashi food is ready sai kawai ya nuna mashi hanyar waje. Hajiya kam tasan yana chan yana fama kuma hakan dameta ba, it's not as she don't care about him amma tasan any slightest pet from her will make him misbehave. Da dare hajiya ta kira Maman tasleem, lokacin suna zaune tare da tasleem, picking tayi tare da sallama tana cewa "fulani ina wuni... " ta fad'a tana mikewa Don kar hajiya tayi wata magana da zai sa tasleem gane abunda ke faruwa, itama tasleem mikewa tayi tana binta tana cewa "mummy ummah ce?..."ta fad'a ta binta kaman ita aka kira "alhamdulillah.... Ya akaji da wannan abun alkhairi kuma?.. Muna fatan Allah yasa ayi damu... " inji ummah, "Amin fulani.. Allah yasa hakan alkhairi ne... Ya kuma basu hakuri da junansu... Nasan kin fini sanin komai game dasu... "hajiya zainab ta fad'a tana kauda wayar daga tasleem Don kar taji "kar ki damu dear... Komai zaiyi daidai... Naji kaman itace ke magana kou?.. " " eh... Wai dole in bata waya kaman ita aka kira... " inji hajiya, dariya ummah tayi sannan tace "ki bawa gimbiyata wayar... Daman albarkacin ta kike ci ai... " ta fad'a tana dariya, itama hajiya dariya tayi tace "tou masu gimbiya.... Amma fa wannan mutanen basu san maganar ba tukun... " ta fad'a mata cikin dabara Don kar tasleem dake jira a mika mata waya ta gane, dariya ummah ta sakeyi sannan tace "shiyasa naji murya da zak'i kenan....sai yaushe zasu gane tou...muma muna nan muna fama... Ai kyau ayi komai a wuce wajen kou?.. " inji ummah, tasleem dake sauraro tace "mummy me zaayi..." ta tambayi mum Dinta, banza hajiya tayi daita tacigaba da cewa "aini fulani fargaba nake ne... Banson su tadamin hankali... It's better a je zuwa a hakan tukun... Duk sanda zasu ji kilan hidiman ya gabato..." tasleem kasa kunne tayi tana jin ana maganar hidima, "Anya hakan yayi?.. Ai it's better ayi a wuce wajen kou?.. Anyway shikenan... Bata waya... " inji ummah. Thanks11❤💙💜🧡💚 Sak'aci 💚💛💙💜🧡❤ ®Zuwairat (ummumaryam) 1⃣1⃣ pls follow me on instagram @Zuwairatummumaryam,. Tnx not edited. Tasleem najin abinda tace tayi saurin kwace wayar daga hannun mom dinta, harara ta balla mata tana xewa "Allah ya shirya ki... " hajiya ta fada tana barinta nan tsaye, "ummah na ina yini... " ta fad'a tana Dan tsalle kaman small baby daya ga chocolate, " lafiya lau gimbiyata... Ya kike ya school... " ta fad'a mata, da sauri tace "lafiya lau ummahna... Wai. Ummah hidiman me zaayi "bata k'arasa ba ummah tace " ba na hanaki saka baki maganar manya ba?... Wa ya kasa dake da kike shirin dauka" tasleem turo baki tayi tace "nidai ummahna sorry... Ban karawa... " ta fad'a cikin tsatsan shagwaba, "yauwa gimbiyata... Ina missing dinki sosai... " cikin shagwaba tace "kai ummah... AI ranar Sunday nazo kou?.. " ta fad'a tana turo baki kaman hajiya tana nan gabanta, "ai ni kullum so nake in dinga kallonki... Bana gajiya da ganinki gimbiyata... Kuma ai ranar Sunday da kika zo guduwa kikayi ai...daga shigowan yayanki... " ummah ta fad'a Don jin abinda zatace "ai ni ban iya zama inda yake wallahi.... Bai da mutunci..." ta fad'a kaman uwar Wanda take magana against takewa magana ba, dariya hajiya tayi tana ceWa "haba my gimbiyata..ki bar cewa bakison yayanki mana... Yayanki ne fa... Yanzu dai zanje ganin dr zaki raka ni?.. " ta tambayeta, tsalle ta farayi Tana Cewa "yeshhhh... Ummah zani... Zani indai..." ta fad'a Don tasan nan take zuwa ganin dr, "yauwa gimbiyata... Amma hope zakiso min hira this weekend kou... " ta sake asking "eh mana... Zanzo... " ta fad'a atakaice, "tou gimbiyata... In kin zo me zaki dafa min... So nake inci abincin gimbiyata for the first time kar in mutu banci abincin ki ba.. " ta fad'a mata sounding serious Don jin abinda Zatace, tasleem is just like a daughter to jer and she will make sure everything is alright "ummah ki bar maganar mutuwa pls... Baki kusa mutuwa ba" ta fad'a cikin shagwaba tana komawa ta zauna batare datayi maganar abincin ba because tasan it's a no go area, tasan kilan wasa take mata tunda tasan bata iya ba, "ai kinsan mutuwa na kan kowa my gimbiya... So tell me yaushe zaki zo ki dafamin abinci inci?.. " ta sake maimaita mata Don ta lura bata son zancen "ummah... Ni ai ban.. Iyaba... " ta fad'a tana turo mata baki "oh bazaki iyaba... Tou shikenan baki rikani... " ta fad'a mata atakaice, idanuwa tasleem ta zaro saboda she have planned yanda zata sha selfie ta nunawa duniya da kawayenta inda taje "ummah ni zani Dan Allah... " ta fad'a cikin shagwaba kaman zatayi kuka, "then kizo ki dafa min abinci... Kou kuma bazaki ba... " ta fad'a mata babu wasa, "wayyo Allah ummah ban iya ba... " ta fad'a tana fashewa da kuka, "ba sai Kinyi kuka ba gimbiyata... Ai bance dole ba... Kawai a bar maganar... " "aa ummah... Zan biki Dan Allah... " ta fad'a cikin shagwaba tana mata kuka, hajiya zainab sai kallonta take, "tou ki zo ki dafamin abinci Mai dadi... Kinji kou... Dana ci yayimin dadi sai inje dake. Deal?.. " ta fad'a tana sauraron abinda zata ce ,rushewa tayi da kuka tana cewa "ummah ta ya zan dafa abinci bayan ban iya ba...dan Allah zanje..." ta fad'a tana kuka sosai, "ki koya mana... Kizo kiyi min ranar asabar... Yau Thursday... Sai ki koya gobe jibi kuma kizo kiyi min... " ta fad'a mata waiting to hear her reply, Kuka tasleem ta dingayi sosai tana cewa "ummah ban iya ba... Kar inyi babu dadi... " ta fad'a cikin kuka kaman an doketa, hajiya zainab shuru tayi tasan what's going on, relaxing tayi tana godewa Allah, at least tasan tasleem is good hands, "gimbiya kou ya kikayi zanci..just give it a try... Kinji darling... " "tou ummah... Zanyi amma zakije Dani India kou.. " "eh mana... Da gudu zamuje...kuma kinsan me... " ta fad'a sounding excited, "no ummah... "tasleem dake kuka har loakcin ta fad'a Don gani take an had'ata da wani abu which is impossible amma the thought of going to India will make her try something she never did in her entire life, "zaki tayani yiwa matar yayan ki selecting kayan lefe... " ta fad'a mata, ihu tasleem tayi tana lumshe ido kaman ba ita bace Mai kuka seconds back sai kuma tace "wai Wane yaya?.." "Aliyu mana... " ummah ta amsa mata kawai sai tsoki ya kufce mata, idanuwa hajiya zainab ta zaro tana cewa "kinci ubanki... Tsoki?" hajiya zainab ta fad'a daga inda take zaune, "banason rashin kunya... Kin ji kou?.. " "yes mummy.. Am Sorry.. Bazan k'ara ba... " ta fad'a turo baki, ummah bata ji haushi ba saboda tasan jin sunan Aliyu yaja tayi tsoki, that's how much they hate each other. "yanzu dai see you on Saturday... Kuma ki shirya kwana kinji kou... " . "yes ummah na...goodnight... Ki sa a kawo min kayan dadi kinji... " . "naji... I love you my gimbiya... " ta fad'a mata "I love you too ummah na... " ta amsa mata tare da sauke wayar daga kunnenta, mikewa hajiya zainab tayi tana cewa "tasleem ashe rashin kunyar taki ya kai haka? Hajiya fulanin kike wa tsoki?.. " ta fad'a heading towards her da sauri tasleem ta Mike tana ja da baya tana cewa "wallahi mummy aa...am sorry... Kuma if you beat me in naje India Bazan yi maki tsaraba ba... " ta fad'a tana ja baya, tsoki hajiya zainab taja saboda takaici ta bar mata falon, da sauri tasleem tabi bayanta tana cewa "mummy Dan Allah tell small mummy ta koya min abinci... Ummah tace in banyi mata girki ba bazata je Dani India ba... " jin abinda tace yasa hajiya sakin murmushin jin dadi, this is coming alot easier than she thought, "daman AI tace kizo ta koya maki... Don haka sai kije AI... " ta fad'a cikin excitement, da sauri tace " bari inje in fad'a mata yanzu cewa gobe in da dawo 12 sai ta koya min... " ta fad'a heading to the door babu komai kanta, "ai sai ki saka hijab kou... Uwar zalama... " ta fad'a mata, da sauri ta shiga ciki ta dauki hijab ta fito sanann ta fita waje, tana shiga ta shaida mata cewa in ta dawo zata shigo a koya mata abinci, dadi hajiya Asabe taji saboda farin ciki har cewa tayi "in har kika koya a yin farko sai ba baki kyauta... " jin anyi maganar kyauta yasa tasleem saurin cewa. "fadamin me zaki bani.." ta tambayeta, "abun sirri ne.. Ke dai ki koya ki gan...zaki sha mamaki. " ta fad'a mata, "ai shikenan mummy....daman I am a smart girl... Gobe zakusha surprise..." ta fad'a cikin excitement. Tasleem na fita hajiya ta sake kiran ummah, babu abinda take cewa sai "fulani Allah yaja mana da Ranki... Nagode... " dariya ummah tayi tana cewa "babu godiya ai..tasleem tawa ce ai... " nan dai sukayi sallama. Yarima kuma sai abinda yayi gaba, bai fita bai shiga Bangaren ummah sannan baicin abinci, kawai yanayi ne Don kou zaa ce an Saura raayi amma nobody is saying anything about it. Yau Friday tun fa safe yaje gidan wanshi ciroma wato the crown prince, kallo daya yayi mashi bayan sun gaisa ya gane yana cikin damuwa sosai, duk ya rame, "ango meke damunka... Naga duk kayi suku suku... " ciroma ya tambayeshi, "yaya.... Ni... Banason... Wannan yarinyar..... Dan Allah ka fadawa abba kar a aura min ita... A samo min wata kou wacece zan aureta... Amma banda tasleem... "ya fad'a cikin damuwa sosai, "why?... Give me three good reasons why bakasonta...and I Will stand by you har sai naga an Fasa..." ciroma ya fad'a mashi, kanshi kasa ya rasa first point dinshi, "ina jinka... " ya sake fad'a mashi, "ai yaya... Ni ban sonta... Ta cika sururtu.... She's too lousy for my liking... " ya fad'a mashi, "amma Aliyu ban San baka da hankali ba sai yanzu... Wato saboda hallitta da Allah yayi mata ne bakasonta.... I thought you will say she's doing something that is Haram.... In banda abinka yarinyar da ta tashi kafar ummah... Yarinyar da take cikin fad'a kullum har ta girma meye abun hate game daita?... Wato ka nan da wannan halin naka na kin mutum babu gaira babu dailil kou?.." ciroma ya fad'a mashi sounding very angry at him, baki yarima ya turo kaman zaiyi kuka, inda yana iya kukan da yayi Don su san how serious he is "yaya.. Ya zaa yi... in auri wacce... ban jin ina... iya rike mata hannu" ya fad'a cikin stammer, dariya ciroma yayi saboda abinda Aliyu yace "wato you're telling me har ya Kai haka?... Tasleem is a lovely and beautiful girl... I like her personally.... " bai k'arasa ba yarima yace "tou yaya ka aureta ni a barni pls... " ya fad'a kaman zaiyi kuka, dakuwa ciroma yayi mashi yana cewa "Kaci gidanku... Baka da hankali wallahi... Kar ka bari abba yaji wannan haukan da kake because ana iya daura auren gobe... Kuma da kake cewa you can't hold her hand na sake na ganta da ciki sai naci ubanka Dan iska... " "ni babu wannan zancen... You know me... " yarima ya fad'a "we shall see... Kai. Baka ma ji dadi wanna beautiful and model sized girl zata aure ka ba... Kai that look like bayan tukunya.. Tukunyan ma na abincin kan murhu... Murhun ma na gidan gandu... " ciroma ya fad'a yana Dariya "haka Allah ke son gani na... " ya amsa mashi yana turo baki, "AI itama haka. Allah keson ganinta da surutun ta... Nan da kwana biyar zaa saka Rana...so advice for you is if possible kaje ka fara Dan magana daita so that you get use to her, ..." bai k'arasa ba yarima yace "Allah ya sauwake ...can decend that low... "ya fad'a alaman he can never do that... " "then suit your self... Mune muna nan sai munga abinda ya turawa buzu nadi... " ya fad'a tana dora kafa daya kan daya Don ya kara bawa yarima haushi, cikin matsanacin fushi ya Mike yana cewa "ban ma kara zuwa gidan nan... " ya fad'a yana mikewa, "that's your business... " ciroma ya amsa mashi. Ficewa yayi ya shiga mota ya bar gidan, yana tuki ya rasa inda zai saka kanshi ya ji dadi. The feeling of trying new thing I'm her life makes her so anxious, kaman ayi sauri gama lectures ta dawo gida ta shiga kitchen haka take ji, duk yan ajinta babu Wanda baisan tasleem is going to cook for the first time yau ba, sai cewa take "yau zanyi abinci... Dan Allah kuzo ku gan yanda zanyi girki... "take fadawa kawayen ta, wasu sai su kauda kai su tabe baki saboda takaici, wasu kumq will laugh at what she's saying, "Kuma reward dina is going to India... " ta sake fad'a masu, suna fita daga last lecture din ta shiga motar dake jiranta sai gida, kou Bangaren su b'ata shiga ba ta wuce part din small Mummy, kaman yanda ta saba tana shiga part dinta ta wulla bag dinta da hijab dinta nan falo zata shiga ciki "common come back and pack those things... " hajiya Asabe ta daka mata tsawa, da sauri ta dawo ta kwace, linka su tayi in q very funny way, banda dariya babu abinda hajiya Asabe take, "na gama... Don Allah mummy zo ki koya min... " ta fad'a jikinta na rawa, mikewa hajiya tayi tana cewa "muje tou... " da sauri tasleem ta shiga kitchen tana kallon kayan dake jere kan kitchen table kowanne rufe alaman daman jiranta kawai take tazo. "kinsa me zamuyi?.. " ta tambayeta, da sauri tasleem ta girgiza mata kai, "it's burritos... " ta fad'a sanin how much tasleem loves it, tsalle tasleem tayi tana cewa "wow... Yau zanga yanda akeyin burritos... Mummy daga yau ina iya making my own burritos?.. " ta fad'a cikin so much excitement, "sosai ma... Zakiyi shi Da kanki... " ta fad'a mata cikin jin dadi, tasan tasleem will learn very fast tunda har ta saka kanta, daman inda mutum yana interest kan abu bai bashi wahala, nan hajiya Asabe ta bude kowanne plate, tasleem tsayawa tayi tana kallon abubuwan da mostly take ji but b'ata san sunansu ba, first abinda hajiya asabe ta fara nuna mata is shawarma bread "wannan shine ne ake kira da shawarma bread kou Lebanese bread... " sai ta nuna mata, mince meat, chopped onions, garlic and ginger all fresh, sai tomato paste Mai pepper, sai Mai, tare da Maggi sai kuma waken goggoni wato baked beans, "wannan waken yana zuwa da romo cikinta amma bamu bukatar romon Don haka na wankeshi, ," ta fad'a tana nuna mata washed baked beans din "OK na gane mummy... " sai hajiya ta nuna mata cook rice Wanda kecikin plate tare da yi mata bayanin yanda ake dafawa, nan ma cewa tayi ta gan sai tace "oh na gane.. Tou mummy ya akayi aka hada shi shawarma bread din?.. "ta tambayeta, "yauwa good question... Kinga wannan ana saya a haka a super market... Amma in kina son ki hada naki da kanki kawai sai ki samu flour dinki sai butter da madara kou nono kindirmo tare da yeast...sai ki hadesu a cikin kwano ki kwaba ...in kina raayi kina iya saka small salt da sugar.. kiyi making dough dinki kaman dough din meat pie... " b'ata k'arasa ba tace "ai mummy ni bansan yanda ake making dough din ba..." "OK babu matsala.. Zan koya maki... Sanann in the process duk abinda nayi baki gane ba ask kinji kou?.. " "yes mummy... " tasleem ta fad'a cikin farin ciki, "yanzu dai zan ajiye wannan nawa shawarma bread gefe guda muyi namu yanzu... " ta fad'a mata, flour ta debo ta zuba cikin bowl, bai da yawa sosai yanda basu dade suna abu guda ba, cikin flour din ta dauki yeast dinta tana cewa "kin gani kou... Wannan shine yeast... " ta fad'a tana Dan deba kadan ta zuba, sai ta dauki gishiri Dan kadan ta zuba tare da sugar shima ba yawa sai ta motsa dry Ingredients dinta, duk abinda zata zuba sai ta nuna mata, "kina dai gani kou? " tasleem da ta zaro idanuwa kaman zasu fito tace yes, duk abubuwan da ake tana kallo and she sees nothing hard in it, butter hajiya Asabe ta dauko ta zuba daidai kan flour da sauran dry ingredients sai ta dauki nono ta zuba shima daidai sai ta fara motsawa, nan take ya dungule waje guda Dan ruwa ta Dan diga ta hadashi da kyau ya zama fluffy, sannna tace "Kinga wannan shine dough dinki... " ta nunawa tasleem data bada undivided attention dinta, "babu ma wahala mummy... " ta fad'a cikin jin Dadi sosai, "tou kin gani... Yanzu zamu rufeshi ya Dan taso... " ta fad'a tana dauko marfin bowl din, rufeshi tayi ta ajiye gefe guda sannna tace "kinga bazakice sai dough dinki ya taso zaki cigaba da aiki ba... Hakan zai jawo b'ata lokaci da yawa.. Don haka yayinda kike jiran dough dinki ya zama ready sai ki fara hada kayan da zakiyi amfani dashi, wata plate ta dauka Mai dauke da danye Nama, "wannan shi ake kira da mince meat... " b'ata k'arasa ba tasleem tace "mummy ya ake hada mince meat kuma?.. " "shi kawai Nama ne mara bones zaki markada then it will give you this... " ta nuna mata Nama, "OK na gane... " inji tasleem, "yauwa... Yanzu zaki dauki fry pan dinki... Sai ki kunna gas dinki... Now kunna gas din... " ta umarci tasleem, baki tasleem ta turo tana cewa "ni ban iya ba... " ta fad'a cikin shagwaba, "naji... Watch me... " ta fad'a tana daukan lighter, nan ta kunna gas tasleem na kallonta, kashewa tayi ta mikawa tasleem lighter itama tayi, jikinta sai rawa yake, she tried once and she failed sai da ta sake na biyu ya kunnu, wani irin tsalle ta daka tana. Cewa "na iya... wayyo Dadi..." hajiya Asabe couldn't help it but laugh, "silly girl... " ta fad'a sannan ta dauki frying pan dinta ta mikawa tasleem ta dora kan gas din, oil ta dauko tace "kin gani wannan oil ne... Ai kin sanshi kou... " ta tanbayeta because tasan with tasleem anything is possible "eh na sani... " "yauwa... Zaki saka Mai amma Dan kadan kar yayi yawa... Bayan kin zuba Mai sai ki dauki albasa... " ta fad'a tana daukan chop onion dake tare da danyen chitta sai kuma Danyen tafarnuwa, bayani tayi mata sanann ta juye wanna albasa da fresh garlic da ginger da akayi chopping dinsu kana, spatula ta mika mata ta tasleem ta amsa tana juyawa amma anyhow har wasu suna zuba Kasa, nan ma sai. Da aka koya mata turning abun ahankali, naman aka juye kan albasan dake kamshi, "wow... " tasleem ta fad'a cikin farin ciki magi da wasu spicies ta barbada kan naman tana juyawa duk tana mata bayani, juya naman tasleem ta dingayi har sai da taga ya fara brown alaman yayi sannan ta sauke wannan frying pan din, banda kamshi babu abinda ke tashi cikin kitchen din, "hope you understand komai... " inji hajiya Asabe, "sosai mummy.... I love you.. " ta fad'a cikin so Much excitement "love you too dear... Now zamu soya tomato pepper dinmu da sauran ingredients din... " ta fad'a mata "mummy Dan Allah can I taste the meat?.." ta tanbayeta, "yes mana... " da sauri tasleem ta dauki spoon ta debi naman ta kai bakinta, idanuwa ta lumshe tare da sakin ajiyan zuciya, "it's so delicious... Allah yasa Nima in iya haka" ta ta fad'a tana tauna Nama, "why not... In dai har zaki bi umarnin komai step by step ai babi wahala... Kilan ma naki yafi wanna dadi... " ta fad'a mata, Another frying pan ta dora shima ta diga mai kadan ta zuba su albasa da garlic ciki sannan ta juye wannan tomato Mai pepper din ciki ta soya tayi adding seasoning wato Maggi da kayan kamshi sannan ta juye wannan white rice din ciki ta motse wannan baked beans din ne abu na karshe data zuba , tasleem was watching with will her attention, nothing pass her eyes, tasan she can do all those stuffs, she will try to do it yau ba gobe ba, "hope kina ganewa... " ta tambayeta "sosai ma mummy... " ta amsa mata, shima saukewa tayi ta ajiye tana cewa "kinga yanzu sai mu koma kan dough din mu... Yanzu dauko shi... " da sauri tasleem ta dauko shi, tana budewa taga ya tashi sosai, idabuwa tasleem ta zaro, debo dough din tayi sanann ta ajiye tayi spreading dinshi ta yanka shi circle manya kaman yanda shawarma bread yake, tasleem was watching careful, bayan tayi mashi rounding and not too thick ta sake dauko non stick frying pan tana cewa "Kinga wanna bai bukatar Mai, kawai dai zakiyi amfani da non stick ne yanda ba zai Kama ba... "ta fad'a tana dorashi kan wuta on low heat, sannan ta dora wannan dough din data yanka in round Shape, bayan few minutes ta sake juyashi, tasleem was like wow, wato haka ake wanna abun da take ci always, she's the happiest person alive right now, da gani cooking will be cikin hobby dinta saboda duk wanda zaiga face dinta sai yaga annashuwa da farin ciki, bayan dough din ya gasu hajiya ta saukeshi, b'ata tsaya bin ta kan sauran ba tace "now Kinga shawarma bread dinki... Yanzu zaki ajiyeshi kan plate... Sai ki dauko wannan... " ta fad'a tana nuna tomato da naman debo naman tayi ta zuba a tsakiyar shawarma bread din sanann ta debo wannan tomatoes da sauran hadi ta zuba sannan tayi folding dinshi, Mai ta sake zubawa a pan amma very small sannan ta dora burritos din sama few minutes later sake juyawa sanann ta dora kan plate tare dacewa "your burritos is ready parrot... " tsalle tasleem ta dingayi tana cewa "mummy am speechless.... It's not as hard as I thought... " "yes... Zaki ci da tomato ketchup... Shi kuma ba dole ki sayi na kasuwa ba..." ta fad'a tana dauko tomato paste amma wanna Karin ba Mai pepper ba, kawai normal tomato ta jiye sai ta dauko vinegar ta ajiye, "now ki kalli yanda zaki hada home made ketchup dinki... " ya fad'a mata, yar karamar pot ta zuba tomato paste din sai ta Dan zuba vinegar ciki tare da Dan saka pinch of gishiri da sugar ciki ta dora kan wuta, nan ya fara tafasa like for 5 minutes sai ta saukeshi tace "Kinga shi simple... Babu wuya... " "yes mummy... Am salivating already. ." ta fad'a cikin murna, dariya kawai hajiya Asabe tayi because ita kadai tasan plan dinta, "yanzu dai Kinga burrito dinki... Now Kinga dole zaki hada abun sha... Now sai muyi avocado smoothy..babu wahala, kawai abinda kike bukata is avocado, sai zuma da kankara wato ice cube da madara tare da mint leaf wato naanaa.." ta fad'a mata, cikin fridge ta bude ta dauko avocado da sauran ingredients data lissafo ta kawo kusa da blender, komawa wajen tasleem tayi, avocado dinta wanda ya nuna sosai ta bude ta kwashi avocado din ta zuba cikin blender tana cewa "bai da b'ata lokaci kuma yana da dadi sosai sannna it's very nutritional... " ta fad'a sanann ta dauki zuma ta zuba ciki tare da zuba madara na ruwa da mint leaves dinta daga baya tayi adding kankara ta rufe tayi blending, cup ta dauko ta juye ciki looking so smooth and sweet, tasleem ji tayi kaman saliva dinta zai zubo waje sabida yanda take ji, "now my burritos and avocado smoothy is ready... Sauran naki... " ta fad'a mata, idanuwa tasleem tazaro tare dacewa "mummy ai ni zanci wannan kou?.. " ta fad'a kaman zatayi kuka, "lallai... Ai yanda nayi kika gani haka zaki tsaya kou kije Bangaren yaya ki hado naki...wanann nawa ne... " ta fad'a tana daukan plate dake dauke da burrito da ketchup sai kuma cup dake dauke da avocado smoothy, b'ata Damu taga kallon da tasleem ke mata ba ta bar kitchen din leaving tasleem speechless. Har ilah yau INA maku tallah wannan ingantaccen maganin mai suna rainsoul, ga wayanda basu sanshi ba it's a qualitative medicine dake maganin different cuta dake damun mu a yanzu, mata masu Neman maganin infection kou wayanda basu releasing lokacin sex try rainsoul zakayi mamaki it is tested and trusted, bazan iya fada maku abubuwan da rain soul keyi ba but it's effective and will relief you of so many illness da Wanda ka sani da Wanda baka sani ba, but its 30k per kwali mai dauke da 30 sachets, if kana da halin saye contact mummy a kan 08063328903. Ina amare it's good u use rain soul da kayan mata, zai yi maki maganin infection sosai, mata da dama suna da infection kina iya ganin ke budurwace baki dashi but most yanzu suna dashi basu ganewa sai sunyi aure, in har mace tayi university tana shiga public toilet sai dai fatan Allah ya kiyaye. Thanks[3/14, 6:26 AM] +234 703 008 7807: 12💚❤🧡💜💙 Sak'aci 💜❤🧡💚💙💛 ®Zuwairat (ummumaryam) 1⃣2⃣ follow me on instagram @Zuwairatummumaryam(confide in me) Tasleem rasa inda zata saka kanta tayi, tana kallo hajiya ta fita da wanna plate din, saliva tasleem ta hadiye sannan tabi bayan hajiya har falo, hajiya kam har ta haye dining tana sipping smoothy dinta, "mummy... Nifa na dafa...." ta fad'a tana kokarin kuka, dariya hajiya tayi tana kallonta, "you're not serious... Me kika dafa?.. " ta fad'a tana kallon yanda tasleem ke kallon abincin dake kan table sai drink dake hannunta, "abincin mana... " ta fad'a hawaye na taruwa idonta, "aa wanann nawa ne... Zakije ciki ki dafa naki or kije part din yaya ki dafa, duk abinda kika ga babu ki zo ki amsa balle ma nasan you will have it all... " ta fad'a hankalinta kwance , kawai sai tasleem ta fashe da kuka na shagwaba kaman yanda ta saba, ita duk a tunaninta nata ne, tana tunanin suna gama abincin zata ce dauki ki cinye tunda you're coming from school, daman small mummy dinta bata da sauki sosai, Shes a non nonsense person saboda b'ata daukan takaici kaman mum dinta, tana kuka ta dauki hijab dinta da bag ta fita tana kallon hajiya Asabe, banza tayi da ita tana fita ta fashe da dariya sosai tana cewa "yar rainin wayau... " Da gudu tasleem ta shiga bangeran mahaifiyar ta tana kuka, da sauri hajjya zainab ta Mike tana kallonta, "jewel lafiya tun dazun driver ya maidoki kuma baki shigowa ba sai yanzu ki Shigo da kuka?..." ta fad'a tana kallon tasleem dake kuka kaman an bugeta, "mummy bq small mummy bane?.. " "what happened... " ta fad'a tana kallon how she's crying, "wai tinda na dawo daga school nake chan tana koyamin abinci... Mummy kou abinci ban ci daga school ba...saida muka gama tace inje inyi nawa... " tafad'a tana kuka sosai, "baby na you mean yau Kinyi girki... "ta tambayeta sounding so excited, "Eh mana..." "kuma kin iya?.. " "eh mana... " ta fad'a ckkin shagwaba, da sauri hajiya ta rungume ta tana cewa "babyna me kika koya?.. " ta fad'a tana rungume daita kaman wata kwai, "burritos da avocado smoothy har da homemade ketchup... In short mummy har da shawarma bread na iya yanzu... " tsalle hajiya zainab tayi tare dayi mata kiss a kumatunta That is wet da tears, "wayyo Allah na dadi...my baby is now a chef... Am. So happy... Ki bar kuka kinji kou... Tunda Allah yasa kin iya yanzu.. Ki shiga kitchen ki hada da kanki... Nima zanci my love... " hajiya ta fad'a cikin serious excitement kaman daman yara mata basu taba abinci ba sai kan yarta, she doesn't know how to thank hajiya amina da hajiya Asabe, "but mummy yunwa nake ji... ".ta fad'a cikin shagwaba, "well ki fara hada mana avocado smoothy musha sai ki hada mana burritos din... " ya fad'a sounding so proud, haka tasleem ta shiga kitchen kaman wasa tayi avocado smoothy Mai shegen zaki saboda too much zuma, cikin cup biyu ta zuba zata kawowa mum dinta, hajiya zainab dake labe tana kallon ta tayi saurin komawa falo ta zauna wearing a smile, nan tasleem ta mika mata daya ta sha tana lumshe idanuwa, babu abinda take ai santin drink din. Ba karamin dadi tasleem taji ba, she feel like doing more saboda yanda mun dinta take nuna appreciation, it's good to appreciate your child, in. Short showing appreciation is good, zai kaji kaman kana da wings and you can fly, believe me I know that. Kitchen tasleem ta shiga like play like joke ta hada burritos da ketchup, she came out of so much flour on her skin, she spent lot of time a kitchen din but finally it was over and burrito was made, har sallah rakaa biyu hajiya zainab tayi sabida farin ciki da kuma nuna godiya ga ubangiji for making her witness this day, fsrin cikin ta bai misaltuwa, yau gata tana cin abincin tasleem dinta, ita kam tasleem kaman ta jawo gobe haka take ji, she want hajiya amina taci abincin ta. Yau Saturday wajen karfe takwas yarima ya shiga Bangaren ummah, Kwantawa yayi tare da dora kai kan kafar ta yana zuba mata ruwa begging wai ayi wani abu kar a had'ata da tasleem, sai da yaga ran hajiya zai bace sanann ya bar maganar amma shi tun ranar laraba bai samu bacci ba balle yaji damuwar shi ya Dan kauce, he have been thinking how to get out of this total mess, tamkar he's under investigation and trying to run out of it haka yake ji, wannan damuwa yana mashi yawa "fav... In baka labarin yanda muka hadu da abbanka?.. " ta tambayeshi, kai kawai ya daga mata alaman eh, "did you know ni da mahaifinka bamu San juna ba har mukayi aure?.. " ta fad'a mashi, "ai nima inda ban San wacce zaku aura min ba da Bazan damu ba... " ya fad'a sounding angry, "bazaka daina ba kenan... so kake raina ya baci kou.. "ummah ta daka mashi tsawa, ahankali ya girgiza mata kai, "sorry ummah... " "babu wani sorry ummah...kasan daga yau any bad talk against tasleem is like ka zageni... " ta fad'a mashi babu wasa, da sauri ya daga kai ya kalleta yana cewa "haba ummah... ya zaayi ki hada kanki da wannan yarinyar... " bai k'arasa ba ta daga mashi hannu, "I have spoken... " ta fad'a mashi atakaice, "in har ka zagi tasleem ka sani tankar ka zageni... So if you like go and talk anyhow against her,... " ta fad'a atakaice, "ummah kiyi hakuri Bazan kara ba... " "better... " ta amsa mashi atakaice. daga Wednesday zuwa Saturday is three days so few people sun fara Sanin abinda ke faruwa, in dai kana cikin close family din sarki zaka San da akwai babban biki a gabansu wato bikin Aliyu da tasleem, duk yaran sarki sun San nan da kwana biyar zaa saka bikinsu, haka yasa Ibrahim wato danuwan Aliyu ya fadawa matarshi da akwai shagali very soon a royal family, "habibi shagali kuma... Na meye... " ta tambayeshi "well Auta zaiyi aure... " ya fad'a mata, idanuwa ta zaro daga inda take zaune tace "wow baby am so happy... lallai da akwai shagali... who is the lucky girl... " ta tambayeshi, "yar gidan kawu Dan iya ne... Tasleem... " ya amsa mata, "Allah sarki... Na Santa ai... Duk Haihuwa tare suke zuwa da hajiya... Amma am so happy... " ta fad'a mashi, "me too... " shima ya fad'a yana Mikewa, bathroom ya shiga ita kuma ta Mike ta dauki wayarta daga kan mirror sannan ta fice daga dakin, tana fita tana dailing number rashida, sai da ya kusa tsinkewa ta daga, voice dinta was very low alaman She's sick, "meke damunki... " ummy ta tambayeta, "Anty kinsa abinda ke damuna...dan Allah stop asking me..." ta fad'a kaman zatayi kuka, "hmmm rashida kenan... Kina nan kina kashe kanki gashi aure zaiyi..." da sauri tace "anty aure?... Wa zai aura... " ta fad'a tana fashewa da kuka, "pls stop crying... It's cousin sister dinshi... Yar gidan Dan iya... "cikin kuka rashida tace "Allah sarki rayuwa... Allah yasa ta gane how lucky she is to have him... Allah yasa ta gane tana Cikin mata masu saa a duniya... Wayyo Allah Zuciyata... " ta fad'a cikin kuka sosai, ummy shuru tayi tana jin tausayin sister dinta, "anty nasan mutuwa zanyi... Son Aliyu zaiyi ajalina anty... " ta fad'a cikin matsanacin kuka wanda voice dinta bai fita sosai "wayyo dear ki bar fadin hakan... I beg of you my dear... If baki. Daina ba dole zan fadawa mami ta San abunyi... "b'ata bari ta k'arasa ba tace "no pls.... Kar ki fadawa kowa... Kinji old... Na dauki kaddara.. Haka Allah ya rubutomin... " ta fad'a cikin kuka, "then ki daina kuka... Kinji kou... " ta fada mata,. "tou anty... Sai anjuma... Ta fad'a tare da katse wayarta. Tasleem nauyi bacci tayi sabdoa gajiyan girki abunka da Wanda bai saba ba, da kyar ta samu tayi sallah asuba tana cewa mum dinta "mummy jikina na yimin ciwo... " take fad'a mata kaman zatayi kuka, "sorry.. Kiyi sallah sai ki sha kou tea ne tare da magani sai ki koma ki kwanta.. You will feel better... " mum dinta ta amsa mata, hakan tayi kuma sanda ta tashi wajen karfe 8.30 taji daidai, da sauri ta shiga wanka ta fito ta shirya, tunda maganar aure ya tashi hajiya ta hana a hada mata ruwan ka, she does that herself now, Tana fitowa ta saka riga da skirt da VIP gezner Wanda babu aiki kou guda a jiki, she look so adorable, as usual ta wanke kanta da perfumes sanann ta saka doguwar hijab ta je dakin mom dinta tayi mata sallama, she's suppose to go to islamiya amma Kawai she won't go because zata je girki, sai sauri take rike da keys din mota, wajen wata Toyota Camry ta nufa ta bude ta ajiye bag dinta sannan ta shiga ta bar gidan. Sanda ta isa falon hajiya har lokacin yarima bai bar Bangaren ummah ba, yana kwance sai magana take mashi in a low voice Wanda sai in mutum ya kasa kunne zaiji, shi kuma sai daga mata kai yake alaman OK amma deep. Don yasan there's nothing OK about it, cikin so much excitement tasleem ta bude kofar bed room din hajiya tare da sallama, amsawa tayi tana cewa "oyoyo gimbiyata... " duk wannan excitement din data shigo dashi gushewa yayi data ga yarima, shima dake kwance mikewa yayi zaune kafar shi daya lankwashe sai daya tsaye sai ya dora hannunshi daya kai tare da sadda kai kasa Ama face dinshi kaman bai taba sanin abinda ake cewa dariya kou faraa ba, he gave it the best in frowning he's face, ita kanta tasleem tsayawa tayi tana maida kofar bed room din ahanakli kaman she's thinking if she should go back har sai ya fita because tasan ummah tayi mashi fad'a and he will be mad at her, "aa gimbiyata shigo mana... Come in my princess... " ta fad'a tana mika mata hannu, kaman tana tsoron taka kasa ta iso wajen ummah ta dora hannunta kan hannun ummah dake jiranta "ummah na good morning... " ta fad'a tana zama the other side dinta while shi kuma yana zaune at dayan side dinta "morning princess of princesses.... Baki gaida yayanki ba... " ta fad'a mata, kawai sau yarima ya Mike lokaci guda, "seat... " hajiya ta umarceshi, kaman baiso ya koma ya zauna, ita kuma tasleem gani take bazata iya bude bakinta ta gaidashi ba, he have warned her several times kar ta sake tayi mashi magana so har ta saba b'ata mashi magana ko da kuwa suna tare da yayanta mahboob "bazaki gaisheshi ba!? " ummah ta daka mata tsawa, kaman zatayi kuka tace "ummah... Shi.. Yace... Kar inyi mashi magana... " ta fad'a cikin voice din da duk Mai sauraro yasan it's about to break down, "bana son shanshanci...i said greet him... " ta fad'a mata akataice, Tana turo baki tace "good morning... " ta fad'a mashi voice dinta na rawa sosai, inda ka San Allah bai ajiye kowa wajen ba kou tanka mata baiyi ba, kafin hajiya ta bude baki sai ta fashe da kuka saboda takaici Tama cewa "ummah kin gani kou... " ta fad'a cikin kuka sosai, kallon yarima hajiya tayi tace "wai Aliyu are you deaf... " ta fad'a cikin fushi sosai "morning... " ya amsa amma ihun ra tasleem keyi bai bari taji ba, "yaisa my gimbiya ya amsa.... " hajiya ta fadawa tasleem dake faman kuka kaman an doke ta, "unbelievable... " yarima ya fada cikin takaici ra haushi, "stop crying kinji... " ummah ta fad'a Tana jawota jikinta, Mikewa yarima yazo yi ta sake cewa "seat.... Kasan wallahi ranka zaiyi mugun baci... You most start showing her love and kindness tun yanzu... Na dai fada maka..." "chabdin... You can only force a horse to tje river amma bazaka Tana sakashi shan ruwa dole ba... " ya fad'a cikin ranshi, "Kuma kaga yau ..babu inda zaka... Kana nan har sai ta tafi... She's our guest... " "nidai aa ummah...zani Mai martaba garden... " "nace babu inda zaka... Period... " ta daka mashi tsawa, dole ya ja bakinshi ya tsuke, "wipe your face my love... " ta fadawa tasleem, ko kadan tasleem b'ata damu tasan why hajiya take forcing dinshi ya zauna ba, it's because su fara sabawa. "kinsan you promise me a meal..." ta fadawa tasleem dake goge face dinta, "yes ummah...na iya yanzu... " idanuwa itama ummah ta zaro Tana cewa "really gimbiyata... ".kai ta daga mata cikin shagwaba har da karkata kai gefe kaman yanda yara sukeyi in sunajin sarauta "wow can't wait... Yau ban cin komai sai naki... " ta fad'a mata, yarima rasa inda zai saka kanshi yayi saboda haushi, wato matar da shi yarima zai aure ce a haka, haushin MA yanda mum dinshi ke murna daga anyi maganar girki kaman she's the first female to cook on earth. Mikewa hajiya tayi daga tsakiyar su Tana cewa "ina zuwa... " da sauri itama tasleem ta Mike Don binta, juyawa ummah tayi tace "koma ki zauna... " ta umarceta, jiki na rawa ta koma ta zauna Tana tunanin why is ummah behaving like this all of a sudden, kou kadan hankalinta bai kai kan abinda ke neman faruwa ba don tasan kou makiyanta na first class bazasu hadata da Aliyu ba, zama same room dashi alone scare the hell Out of her, wani irin matsanacin kwarjini gareshi. Ummah na fita ya daga kai ya kalleta yace "ke Dan uwarki... Me kika fadawa ummah... " baki ta bare zatayi kuka ya dora yatsa kan baki yana cewa "one word kiga yanda zanyi dake yanzu... Wato gulma kou?.. Zakici ubanki... It's a promise not a threat..." ya fad'awa tasleem da jikinta ke rawa "kuma if you tell ummah nayi maki magana sai na ballaki... Am I clear..." tambayeta, da sauri ta daga mashi kai Tana cewa "ni me... " bata k'arasa ba yace "shut up... Kar inyi kiyi... " ya daka mata tsawa, kuka zata fara yace "wallahi kikayi sai naci ubanki.. Try it... " ya fad'a cikin, seriousness, nan take ta hadiye kuka, "move away... " ya sake Hantararta, cikij matsanacin tsoro ta tashi jikinta na rawa, kaman zata fadi kasa ta koma kan kujera dake nan dakin, sai yanzu na gane why she hates him with passion, wato kou kadan bai raga mata, "lousy fellow... " ya fad'a cikin tsiwa, tasleem komawa tayi ta dungule waje guda kaman ba tasleem ba, "the good thing about this whole mess is zan koya maki tarbiya... " ya fad'a yana kishingida da pillow dake nan kasa. hajiya na fita ta fadawa masu aikin a barwa tasleem kitchen kar a tayata aikin komai iyakansu daita kallo kou kuma a Numa mata inda abubuwan amfani suke amma kar wacce ta taimaka mata da komai. Tana shiga ciki taga tasleem kame gefe guda shi Kuma yarima kishingide inda ta barshi, Tana shiga tasleem ta nufota d sauri, "wani abu yace maki?.. " ta tambayeta, da sauri tace "aa... Gida zani.... " "gida kuma.. Abincin fa?.. " ta tambayeta, "ummah... " b'ata k'arasa ba tace "banason rainani hankali.... Maza je ki shiga kitchen ki dafa min abinci... I will be waiting... " ta fad'a atakaice, nan tasleem Ta shiga kitchen. Tana fita hajiya ta dinga yiwa yarima fad'a, babu abinda take cewa sai "it's better ka koyi sonta if not har wata matan sai in hanaka karawa.. So the earlier you realise she's now you the better..." ita kam tasleem kitchen ta shiga ta dinga kiciniya ita kadai kuma luckily duk abinda take bukata babu Wanda b'ata samu ba. Sai bayan kaman hours biyu tasleem ta fito daga kitchen kaca kaca jikin gezner dake jikinta har da ketchup, tare suke da daya daga cikin Mai aikin hajiya. Hajiya Tana ganinta tayi saurin mikewa Tana amsar drink dake hannunta, kan dining Mai aiki ta kai burritos din, ta fice daga dakin, smoothy dake hannu hajiya ta kurba sai ta zaro idanuwa Tana. Cewa "who help you... " ta fad'a saboda kou zaa Kasheta b'ata yarda cewa tasleem ta hada wannan drink din ba, marairacewa tasleem tayi Tana cewa "ummah nobody... " ta fad'a cikin kasala, yarima dake kwanta kan three seater kaman yana prison rasa inda zai saka kanshi yayi, bai San irin wanann abu ba, da gun tun tsoki yaja dayaji tayi magana, "are you sure you did this?.. " hajiya ta fad'a Tana sake sipping drink din, "yes ummah..." ta amsa mata cikin gajiya Kaman tayi Babban aiki "Masha Allah... Let me taste this... " tafada heading to dining dinta, budewa tayi taji kamshi da sauri ta kai baki ta lumshe idanuwa Tana mata santi, she's so happy but she will have to ask who help her, kallon yanda tasleem tayi kaca kaca tayi tace Kije ki watsa ruwa..ki sauya kaya... " ta fad'a mata, "amma zan kwanta... Na gaji..." "OK babu damuwa..." ta amsa mata Tana cin abincinta. daman she have a room a gidan da take sauka in har Tana son kwana so she have some few dress ciki, Tana shiga tayi wanka sannan ta kwanta kan gado daga ita sai towel. Yarima bai fita daga Bangaren hajiya ba sai da lokacin sallah yayi, yana fita ya saki ajiyan zuciya yana kallon kofar da tasleem ke kwance, tsayuwa yayi yana tunanin why not ya ja mata kunne kar ta yarda a hadusu aure tunda one thing he knows for sure is that She's very afraid of him, all he needs to do is tell she should tell. Them zata kashe kanta in har suka ce zasu hadasu aure in kuma b'ata ce hakan ba har akayi auren zai dinga dukanta, he loves his plan, juyawa yayi ya kalli kofar dakin ummah sannan ya nufi kofar dakin da tasleem ke kwance, kaman mara gaskiya ya isa bakin kofar, Dan tsayawa yayi ya Dan kallo kofar dakin hajiyarshi sannan yayi saurin bude kofar, bai damu ya kalli dakin ba yayi saurin shigewa Don yasan ba mutuncin shi bane ganshi yana shiga dakin, yana juyawa ya zaro manyan idanuwanshi saboda yanda ya tarda tasleem, she's laying peacefully, towel dake jikinta ya kusa barin chest dinta her legs are spread, towel din da kadan ya wuce kugunta gashin kanta ya baje koina na pillow da ta dora kanta, kallon second biyu yayi mata, the only place he knows he looked was her chest gefen boobs dinta dake fari tas kaman baa taba budewa ba, Don tsabagin iya shagwaba despite she's sleeping ta turo bakinta, yarima bai taba regretting yin abu lokacin guda kaman shigowa nan dakin ba, yasan inda zata bude ido ta ganshi tsaye mutuncin shi ya gama zubewa, da sauri ya juya ya Kama handle din kofar, amma to. He's surprise he wanted to look again amma saboda irin zuciyarshi dakewa yayi ya bude kofa ya fita da sauri. Yana tafiya yana cewa "fuck... " ya fad'a sounding restless and speechless at the same time yana shafa kanshi, at that moment duk Wanda zai ganshi sai yayi dariya. Thanks. [3/14, 6:26 AM] +234 703 008 7807: 13💙💚🧡❤💜 Sak'aci 💙💚🧡❤💜💛 ®Zuwairat (ummumaryam) 1⃣3⃣ pls follow me on insta @Zuwairatummumaryam(confide in me) da akwai abinda nake son magana a kai, if baku manta ba I am the first writer data ce a biya filthy 200 for novel kuma you all know babu irin zagin da baa yi min ba kuma wallahi har da writers cikin masu zagina, they call my all sort of names, wasu har cewa suke tsiyata tayi yawa shi yasa, but alhamdulillah am making the pace that others are following today, I am happy Kowacce writer ta maida novel dinta na kudi because ni ban da bakinciki, but I want to talk about VIP, wasu suna damuna kan in maidasu VIP zasu biya extra kou nawa ne like the way other writers are doing, I am like damn daman ana saida VIP?. Because I know VIP is very important person so how much can you pay to have that?.. Remember some people are so close to you that no amount in the world can replace their position, in har nace azo a fara biyan VIP Kuna ganin ban zagi wayanda are there for me ba?.. People that kou ina novel kou ban novel suna tare Dani, people that appreciate my writing like damn much, people that show me am special to them, people that take me like their family despite they don't know me, people that makes me feel like a jewel, people that tell me hey ummumaryam thank Allah for the talent he gave you for you're special,...kuna ganin in Har aka biyan VIP ban zagi wayan nan mutanen ba, well to me is like an insult to the whole thing they have done for me and am trying to equalize everything with few money. So sisters kuyi hakuri I don't sell Vips, Dan Allah kar a sake tambayata nawa zaku biya in saka mutum VIP, if you care about me then you're my VIP, all those that buy my novels tun daga kan wulakanci dodone to Lokacine despite suna ganinshi everywhere a social media are dear to me. I thank you all for loving me unconditional. Nagode. Yana shiga part dinshi ya wuce bathroom,  kawai sai ya rike sink yayi tsaye yana sakin ajiyan zuciya,  he can't believe what he saw,  inda zaa boye face dinta a nuna mashi wannan chest din bazai Taba yarda it's hers ba,  saboda yanda suke cike dam,  shi kullum tunanin da yake she's one slim empty and flattered chest fellow amma now he's wrong , haka nan sai ya daure face ya saki tsoki,  "it changes nothing... " ya fad'a atakaice,  "will never lust at the lousy fellow.. " ya sake furtawa,  ahankali ya cire kayan jikinshi yayi wanka tare da alwallah sanann ya fito ya saka kaya ya dauki car keys dinshi ya bar gidan.  Tasleem slept so peacefully da har lokacin sallah zuhr yayi b'ata tashi ba,  hajiya tasa aka tadota, lokacin da Mai tadata ta shiga ita daban towel. Data daura daban, she's that kind of person that sleep anyhow,  that's why the best way she sleeps is with kayan bacci if not sai ka tardata zindir,  luckily yau Tana sanye da pant,  da sauri ta dauki towel dinta ta rufe chest dinta Tana murza idanuwa,  kaman b'ata so tashiga  bathroom ta dauro alwallah,  wata gown ta saka sanann tayi sallah ta fito Tana Aduan Allah yasa yarima ya fita daga dakin because with him around she don't enjoy anything,  luckily sanda ta shiga baya nan, abinci aka kawo mata Taci sanann take cewa ummah dake kallon ta imagining many things like her carrying her favorite son's child da sauransu tace "ummah abincin yayi dadi" ta tambayeta, "sosai ma gimbiyata... Ai ban yarda ke kikayi ba har saida na tambayi masu aiki sukace ke kikayi... Am so proud of you... " ta fad'a cikin jin Dadi,   tasleem sakin murmushi tayi tace "thank you ummah...yanzu zakije Dani India kou... " ta fad'a Tana turo baki,  "yes amma on one condition... " tale baki tasleem tayi tace "ummah what condition again... "ta fad'a kaman zatayi kuka, "ba wani abu bane ba... Kawai zaki zo. Ki dinga yi min girki Saturday and Sunday har mu tafi..." idanuwa tasleem Ta zaro sosai tana cewa "wayyo Allah na ummah... Wannan ma koyo nayi fa... " ta fad'a trying to cry,  "then ki kara koya mana my gimbiya... Bakisan ke macece ba?... Kuma duk yanda mace take indai har bazata iya cika cikin mijinta da abinci kala kala ba she's like a zero ba... " da sauri tasleem. Tace "ni ummah ki bar min Maganar miji.." ta fad'a ckkin tsatsan shagwaba,  dariya ummah tayi tace "ai dole inyi maki maganar aure my dear... Dole zakiyi aure kuma kou masu aikinku sun kai dubu ya kamata ki zama kece Mai yin abincin mijinki... " kafa tasleem ta buga kasa Tana cewa "ni ummah Dan Allah ki bar maganar miji mana... sai kisa gabana ya na faduwa... " ta fad'a Tana kokarin kuka,  ""keep quite my friend... " ta daka mata tsawa, da sauri tasleem ta rike bakinta "aure kam dole ne... Anyway zamuyi wanann maganar... Yanzu ya maganar zuwa India... " da sauri tace "ina zuwa pls..." "then zaki dinga zuwa yimin abinci Saturday and Sunday har mu tafi? ", "yes ummah... Zan koya kuma... " ta fad'a Tana turo baki,  "good my darling.. Kuma kin San me?.. " ta tambayeta,  da sauri ta girgiza mata kai "zansa ayi maki gyaran jiki irin na indiyawa... Sai in komai ya kamkanma kara maki dana gida... " aikam tasleem mikewa tayi Tana tsalle Tana cewa "I love you ummah na... I love you sosai ummah... " tafad'a Tana dire dire cikin dakin kaman wata yar yarinya,  murmushi ummah take Tana kallonta,  saida tayi Mai isanta sanann tace "kumq daga India zamuzo dubai... kiyi shopping din duk kayan kitchen da kikeso ..." idanuwa tasleem ta zaro Tana cewa "ummah me zanyi da kayan kitchen kuma... " "oho... " ta amsa mata, haka suka dinga hira da tasleem Tana b'ata advice cikin dabara,  b'ata bar gidan ba sai wajen karfe biyar na yamma with agreement din cewa zata dawo ranar Saturday ta dafa mata new food Mai dadi. Yarima kam  yana chan Mai martaba garden abokai sun sakashi gaba sai zolayanshi kawai suke,  ya Sara abinda zai fad'a masu sai ya sadda kai kasa to let them talk to their satisfaction Don ya lura babu abinda zai fad'a masu that will get in to their thick skulls Wanann yace shi zaiyi organising barbecue wanann yace shi zaiyi organising picnic, ganin maganar bai karewa ya fiddo wayarshi yana latse latse, hankalinshi seem a little lost,  he's just thinking yanda yaga tasleem Dazun, he don't know exactly what he's thinking amma dai Allah kadai yasan abinda ke yawo cikin ranshi, still yana godewa Allah da b'ata san ya ganta a haka ba,  gani yake zata iya rainashi.  Haka dai suka sha hira da planning events dinsu Don shagali da nuna  farin cikin yarima zaiy  Aure,  shi kam Wanda ake planning saboda shi bai kou ce uffan ba balle yasan Sunayi Da, daga baya suka watse zuwa gidajensu. Monday. Rashida ce zaune a wata yar office kanta kan desk, da gani kuka kawai take,  the thought of the man she so. Much love and adores with another woman is killing gradually,  tunda ta samu labarin yarima zaiyi aure komai ya ida watse mata, she don't sleep eat or drink,  banda kuka babu abinda take, iyayenta basu fiya bincika halin da yaransu ke ciki ba,  kou kuma ince basu tsananta bincike balle su san abinda ke faruwa,  kullum shiga kitchen ta debi abinci a gaban idon kowa Don suyi tunanin Tana cin Abincin, amma Tana shiga dakinta take juyewa cikin leda ta zubda.  Kou kadan b'ata son abinda zai sa a tambayeta what's wrong with her,  hakan yasa she will look OK when with people but cry when she's alone,  yau Tana zuwa wajen service dinta ta samu wata empty office ta zauna sai kuka take,  daga nesa na hango wata yarinyar dake sanye da doguwar wando na yan nysc wanda ya Kama mata jiki Sosai kanta babu dankwali, her fingers are well punished sai Tana sanye da riga T-shirt shima na yan bautar kasa, sai dube dube take alaman she's looking for someone,  ta leka nan ta leka chan,  the girl look Very classy and sexy, ahaka ta iso inda rashida take, "I have been looking for you every where .... " ta fad'a Tana shiga dakin,  ganin yanda bayan rashida ke moving yasa ta gane she's crying,  "babe what'sup...why are you crying... " ta fad'a Tana dafa bayanta,  da sauri rashida ta daga kai Tana goge face dinta wai Don kar a gane she's crying,  yarinyar dake tsaye kanta zata kai a kalla shekara 28 Don she look well matured,  "nothing... " ta fada cikin voice da bai fita sosai, "stop saying nothing pls... You're crying... What's wrong?.. "ta tambayeta cikin damuwa sosai,  ita dai rashida dagewa tayi ta goge face dinta fas sannan tace "nothing..." "pls stop nothing... " ta fad'a Tana jawo kujera ta zauna,  "tell me... What's wrong... " ta fad'a cikin kulawa sosai,  da ganin yarinyar b'ata jin Hausa at all Don kou kadan b'ata da alama tashin arewa stare da ita,  da ganinta irin mutanen nan ne da ake aiko dasu zuwa bautar kasa arewa, rashida shuru tayi don tunda tashiga wanann rayuwa na son Wanda baisan kou Tana da rai ba b'ata taba fadawa kowa ba sai ummy, itama ummy abinda yasa ta fad'a mata is because Tana ganin zata iya taimaka mata tunda she's in their family amma she regret telling her,  rashida is a kind of person that keeps to. Much secret to her self,  Tana da kawayen da dama amma babu wnada yasan halin da take ciki,  kullum basu da magana sai na yanda ta rame amma her only response is stress, gani take in ta fadi abinda ke damunta hakan zai ja mata bacin suna da kuma rasa ajinta, sannan batason abinfa zai sa a yayata cikin kawaye,  haka yasa she keeps all her pains to her self,  idanuwa ta daga ta kalli Amanda dake kallonta sai kuma ta saukesu yayinda new tears ke forming,  "pls tell me... Problem shared is a problem solved... " ta fad'a Tana shafa bayanta ahankali,(NB duk giran da zasuyi a nan zai kasance cikin turanci tunda Amanda b'ata jin Hausa amma zamu dingayin wasu da Hausa saboda wasun mu su fahimta...) "zaki tsaneni... " rashida ta fad'a cikin sabon kuka Mai nuna ta gaji, "haba me zai sa in tsaneki?... Dan Allah fad'a min abinda ke saka ki kuka haka... Yanzu watan mu 8 a nan wajen...i study people very well.. Amma the way you're changing yana damuna... Fadamin abinda ke damunki kou zan iya taimaka maki.. You never can tell who can wipe your hidden tears away...." ta fad'a Tana shafa bayanta in a circular motion,  "Bazan iya fadi ba... Kawai zan mutu da abinda ke damuna... " ta fad'a cikin matsanacin tired tears,  "nidai na rokeki ki fadamin... Nayi maki alkwari da kabarin mamana Bazan fadawa kowa ba if you think I will publicize you... Ni nan garin ma wa na sani... Ba kowa... Tell me pls... " ta fad'a cikin rarrashinta, rashida is feeling she should say it to relieve herself of the pain and agony amma she's so Shy, buda bakin Amanda sai cewa tayi "kou kina da ciki ne?.. " da sauri rashida ta girgiza mata kai, "did you kill anyone... " "pls stop quessing ..it's non of them... Kawai ina jin kunya ne... Amma zan fad'a maki... "ta fad'a Tana gyara zamanta,  itama Amanda zama ta gyara Tana sauraronta,  "wani ne... Bai san ni ba... Na ganshi sau daya... Tun daga wanann ransr ban kara samun sukuni ba... I love him... And now he's getting married... " ta fad'a cikin matsanacin kuka,  wani irin dariya Amanda ta saki Tana mikewa at the same time Tana clapping hannunta Tana cewa "wonder shall never end... Ewooo... "ta fad'a Tana dariya sosai Tana alaman abinda rashida ta fad'a surprises her,  rashida shuru tayi Tana kallon yanda take dariya then Tana clapping hannu,  "wato in this century ana samun mace ta zauna Tana kuka saboda tanason wani?.. I thought that era is gone... " ta fad'a Tana kallon rashida data zura mata ido Like she's seeing her for the first time, "why young girl like you with everything zaki zauna kina kuka saboda wani abu wai shi na miji... Haba kin bani kunya... " Tou me zanyi In banyi kuka ba... Wallahi abinda ke rage min zafin raina shine hawayena... " rashida ta amsa mata,  "pls. Ki bar wanann maganar kaman we not in 21 century..." ."wai me kike ganin zanyi?.. " "baki taba jin snatching ba... " "haba anty Amanda.. Snatching... Ya zaayi inyi snatching wnada bai sani ba... Wanda kou ganina bai taba yi ba... " ta fad'a sounding so confused,  "well My Dear ki bar kuka... All it takes is a snap of a finger and he will be all yours... " da sauri rashida tace "kaman yaya... " ta fad'a jikinta na rawa, "kawai feel free... Kar ki k'ara kuka... In mun tashi... Muje gidana... Muyi magana... I will tell you how it's done... " ta fad'a mata, nan take rashida taji sanyi cikin ranta,  she feels she's real and not fake,  kunsan da akwai maganar da mutum zaiyi maka ka yarda even without knowing the person, haka maganar Amanda yayi tasiri a rayuwar ta lokaci guda,  tamkar Wanda ke cikin rigiya a mika mashi wuka ne,  nan take zai Kama without thinking twice,  "Dan Allah ki fadamin how yanzu...can't wait sai mun tashi... " rashida ta fad'a Tana Kama hannu Amanda,  dariya kawai Amanda tayi tace "wanann ba abun sauri bane.. Kawia ki kwantar da Hankalinki... Tashi muje muyi abinda ya kawomu ..." ta fad'a mata Tana mikewa,  da sauri itama rashida ta Mike Tana cewa "give me a hint kou zan samu sukuni... " ta fad'a  mata Tana tunanin abubuwa da sama lokaci guda, "pls in kinason in samo maki mafita then kiyi hakuri mu tashi... Kinsan ance even walls have ears... You dint know who might be listening... So relax... " ta fad'a mata, sai lokacin rashida ya yarda ta kwantar da hankalinta Tana jiran su tashi taje gidan Amanda da b'ata taba zuwa ba kawai Don taji abinda zata fad'a mata. Ita kuma maryam Tana dawowa daga lectures ta sake kaya zuwa simple shirt ta fito falo ta kalli mum dinta sannna tace "mummyna am. Ready... Duk Da akwai ingredients din?"  ta tambayeta looking weak,  "yes my love... What's wrong with you... " ta tanbayeta Tana mikewa, "nothing.. Kawai jikina baiyi min dadi ne... " ta amsa mata Tana Kama hanyar kitchen, "why tou.. Kou zaki huta gobe sai muyi..." hajiya ta fad'a mata,  "no mummy... Kinga Saturday da sunday zanje yiwa ummah girki... Dole in fara koya daga yau tunda kayan da zaa sha kala biyu zan koya da kuma abinci kala biyu... I want to practice sosai yanda bazanyi mistake ba... " ta fad'awa mum dinta dake biye daita.  Dadi hajiya taji,  cikin ranta babu abinda take sai yiwa hajiya amina adu'ar Allah ya b'ata lafiya mai daurewa, nan fa suka shiga kitchen,  yau hajiya da kanta zata koya mata abincin,  hajiya amina is making it easy for her sosai Don a nata tunanin zata sha wahala kafin tasleem ta koyi abubuwa,  tasan ba abinci kadai bane abinda ya mace zata koya amma yana cikin jigon zaman aure. Kan kitchen table dinta ingredients ne kala kala suna jiran a fara aikatasu,  "babyna yau zan koya maki cabbage rolls da watermelon lemonade... " ta fad'a mata,  idanuwa tasleem ta lumshe Tana cewa "I love it mummy... " ta Fad'a sounding matured and weak, "First abubuwan da zamu bukata shine cabbage,  sai mince meat, fara shinkafa da aka dafa,  sai kwai,  da su Maggi da kayan kamshi irinsu ginger,  onions,  garlic da sauransu... " ta fad'a Tana nuna mata duk kayan, shuru tayi Tana kallonta tare da lumshe idanuwa kaman Tana jin bacci,  "now dora mana ruwa kan wuta... " hajiya ta umarceta,  babu musu ta debe ruwa ta dora kan gas,  "Kinga in bakison ki zama  lazy good kou inje slow cook dole in kina wannan sai kiyi wani abun at the other chance you get.. So while muna jiran ruwan mu ya tafasa sai mu fara hada kayan filling dinmu wato abinda zamu saka a cikin cabbage dinmu..." ta fad'a Tana Dauko bowl "mummy what's wrong in mutum ya zama slow cooker... " ta tanbayeta "ai mijinki na iya dawowa so Hungry  kou ya dawo ba lokacin da kike tunanin zai dawo ba... Or ya zo  da abokai.. Sai a dinga jiranki har a gaji da jira... Amma if you're a fast cooker shikenan at anytime yoire ready... Abincin dake daukan wasu minti talatin yana iya daukan wasu 1 hour depending on the procedure they use... " "wai mummy why kuke min maganar miji this days ne?.. Ummah tace miji kema kice miji..duk shiyasa banajin dadin jikina... Dazun ma dana fadawa kawayena cewa sukayi kilan aure zakuyi min... " tafad'a Tana turo baki,  "pls ki maida hankali muyi abinda ya kawo mu nan... " tafad'a Tana dauko sarchet of tomato paste sannan tace "Kinga kowa yasan tomatoes na cikin leda dafaffe ne.. Don haka zaki Dan zubashi ciki bowl dinki sanann ki zuba mata ruwa yanda zaiyi ruwa ruwa... " ta fad'a Tana yanka bakin tomato din da kitchen scissors,  juyeshi tayi cikin wata bowl sannan ta zuba ruwa daidai ta saka whisk ta kadashi Sannnan ta ajiye gefe. Katon cabbage dinta ta dauko ta yanka hancinshi, sannan ahankali ta saka wuka Mai kaifi tsakiya Tana Dan Zagayawa wajen da itacen cabbage din yake har ta ciroshi ta jiye gefe guda "hope you're watching... "ta tambayeta,  "yes mummy.. " ta fad'a Tana turo baki, "very good... Yanzu zamu hada kayan filling din.. " ta fad'a mata, wata neat bowl ta dauko ta fasa kwai ta zuba ciki ta kada sosai, markadadden naman ta dauko danye ta zuba cikin kwai din,  sannan ta zuba fara shinkafa Wanda ya dahu,  dagashi ta fara zuba su albasa da tafarnuwa da dai sauran spices sai kuma maggi, "yanzu kinga hannuna babu datti amma dole zan sake wanko hannuna tunda dashi zanyi mixing yanda zai hadu da kyau... " ta fad'a mata Tana kunna tap, hanunta ta wanke ta kalli ruwan dake kan gas daya fara tafasa tace. "baby saka mana small salt cikin ruwan sai ki saka cabbage cikin ruwan... " ta fad'a mata, yanda tace haka tasleem tayi sannan ta dawo ga mum dinta data saka hannunta cikin hadin dake cikin kwano Tana motsawa, sai da ta tabbatar hadin yayi sannan ta cire hannunta ta wanka, ta dauki spoon ta tura cabbage din cikin boiling water din da kyau sannan tace "Kinga ki tabbatar cabbage din ya samu ruwa kaman na minti uku zuwa biyar sai ki fidda... " ta fad'a mata, few minutes later ta fidda cabbage din cikin ruwa, "zamu Bari yahuce tukun kafin mu fara balla ahankali..." ta fad'a mata, ita dai tasleem ta maida hankalinta sai kallo kawai take, b'ata ga wahalan komai ba cikin wanna aikin, it's something she can do except if da akwia wani abu da b'ata sani ba, katuwar bakin pan ya dauko daga cikin oven Tana cewa "zamu zuba wanann tomatoes din da muka zubawa ruwa dazun cikin pan din nan sai mu danyi spreading dinshi.." tafad'a Tana juye half of wannan tomatoes din cikin pan din sannan ta dauki chokali ta bazashi yanda koina zaiji sannan ta dawo GA cabbage ta fara cire bayan ahankali Tana ajiyewa cikin tray, saida ya gama ajiyewa sanann ta dauki wuka ta yanke sauran hancin dake sama kadan, Tana yi Tana kallon if tasleem is watching. "now zaki debi filling dinki ki zuba cikin cabbage din sai kiyi rolling ki ajiye cikin pan dake dauke da tomato din.. " ta fada tana zuba filling din Tana gamawa ta daukeshi ahankali ta dora kan tomatoes din, ahaka har tayi guda biyar sannan ta dauki sauran tomatoes ta juye samanshi tace "now zaki rufe da foil paper Don kar samanshi ya bushe... "ta fad'a Tana dauko foil paper Mai kyalli ta rufe rolls din dashi sannan tace "yanzu zaki saka a oven @ 360 degrees sannan zaki barshi yayi hour guda kou fi.. "idanuwa tasleem ta zaro tace "mummy hour guda... Nifa am hungry ..." tafad'a kaman zatayi kuka, "baki ganin danyen Nama ne?.. Dole zaa barshi ya dahu har ciki sosai yanda komai zai hade... " ta amsa mata, "hmmm bai da wahala sai dai dadewa... " "ai in kin San zaku ci in two hours time sai ki shiga kitchen..." b'ata k'arasa ba tasleem tace "ku kuma mummy... Ni Da wa?.... "idanuwa hajiya tayi rolling tace " ba ku ba... Mu nake nufi... " ta amsa mata atakaice, b'ata Bari ta kar wata magana ba tace "yanzu sai muyi watermelon lemonade din mu.. Shi kuma kawai zamu bukaci kankana, sugar, cinnamon power or sticks, sai lemon ba lime ba,..tare da ginger fresh on" ta fad'a mata, juyawa tayi ta dauko kankana ta ajiye sannan tace "zamu hada syrup da sugar dinmu.. " "kaman ya?.. " inji tasleem, "kawai zaki debi ruwa daidai sai ki zuba cikin tukunya tare da zuba sugar dinki.. Sai ki dora a wuta ya tafasa sosai, Kinga bazaki samu matsala da sugar ba, ..." ta fad'a Tana dauko small pot ta zuba sugar daidai sanann ta zuba ruwa ta dauki cinnamon stick guda biyu ya zuba ciki ta dora kan wuta, nan take kitchen din ya dauki kamshin. Kankana ta yanka tare da zubawa cikin blender Tana cewa "sai ki zuba citta kadan kar ki saka da yawa... " "mummy in yayi yawa me zai faru?.. " ta tambayeta, bazata iya fad'a mata cewa in aka zuba citta da yawa cikin kankana aka markada yana maganin man power ba, (tou mata masu complaining mazanjensu basu dadewa on bed kunji...ba dole sai yasan me yake sha ba... Kawai ki dinga dura mashi yana sha sai yayi firing dinki yanda kikeso, some people will be like this is good.. Well try it today Insha Allah you will love it) "kawai yana sakashi yaji ne... " ta fad'a Tana yanka small amount Tana zubawa cikin blender shima., "mummy bazamu cire yayan ba?.. " ta tambayeta "aa.. It's very important.. Yayan kankana suna da matukar amfani Don haka kou ci zakiyi kar ki zubda yayan... " ya fad'a mata, sugar dake tafasa sosai ta kashe Don ya huce sannan ta dauki lemon dinta ta matse ruwan cikin cup ta ajiye gefe, blender ta tada ta markada kankanan sosai sannan tayi sieving dinshi zuwa cikin bowl ta juye lemon juice din, saida ta Bari sugar dinta ya Dan huce sannan ta zuba ciki ta motsa ta saka masu a fridge Tana cewa "yafi dadi If serve chill... " Thanks. [3/14, 6:26 AM] +234 703 008 7807: 14💙💚💛💜❤ Sak'aci 💙💚💛💜❤🧡 ®Zuwairat (ummumaryam) 1⃣4⃣ Haka suka falo har abincin ya dahu sanann suka ci,  it so delicious,  sai santi tasleem take Tana cewa "mummy gobe zan hada nawa... Nasan sai yafi naki dadi... " ta fad'a mata,  murmushi hajiya tayi tace "ai haka nakeso... Nafison naki yafi nawa ai... Gobe bazan ci komai ba har sai kin dawo kin dafa mana abinci... " ta fad'a sounding so encouraging. Wajen karfe biyu su rashida suka tashi daga wajen service, sai bin Amanda rashida take kawai Don taji what she have for her,  sai da suka fita daga gate din ministry da suke service  rashida tace "sister pls tell me mana... Jikina sai rawa yake... " ta fad'a Tana kalle kalle kaman mara gaskiya,  "dear relax let's go to my house... " ta fad'a mata Tana tafiya ahankali,  a haka suka samu wani Mai adaidaita suka hau Amanda ta fad'a mashi inda zai kaisu da turanci, rashida b'ata taba zuwa gidan Amanda ba Sannan kou kadan basu da closeness da Amanda,  iyaka in tazo da safe sai su gaisa kowa yayi abinda ke gabanshi amma yau jin tace zata taimaka mata yasa zata bita har gidanta. In silence suka isa wata estate inda duk yawanci hayan gida ake amma ba kowa yake iya zama wajen ba sai Mai hali,  sauka sukayi daga adaidaita ta biya suka shiga ciki,  "wannan wurin yana da kyau sosai... " inji rashida, "yes... Wani alhaji ya bani in zauna kafin in gama service... " ta amsa mata, "alhaji kuma..." "yes... Alhaji... " ta amsa mata atakaice,  rashida b'ata k'ara Jan maganar da tsawo ba suka Taka har inda nata Bangaren yake ta bude masu suka shiga, the parlour look OK And cool,  "relax... Bari inje watsa ruwa in fito... " Amanda ta fadawa rashida Tana zipping wandonta, zama rashida tayi Tana kalle kalle, bayan kaman minti ashirin amanda ta fito sanye da bump short looking sexy,  rashida da tayi tsuru tsuru ta kalla before saying "Bari in hado mana indomie..." ta fad'a cikin turanci,  b'ata k'arasa ba rashida tace "aa pls... Gida zani... Very soon mum dina zata fara kira taji why ban dawo ba... Dan Allah tell me how you want to help me... " ta fad'a jikinta na rawa, murmushi Amanda ta saki sannan  ta zauna tare da cewa "first question is kina da daman haduwa da shi?.. As in ganin shi at your own will?.. Can you give him something to eat? "ta tambayeta,  da sauri tace "aa... Sau daya kawai na ganshi... Dan sarki ne fa... " killer smile Amanda ta saki Tana cewa "wow he's a huge fish in pond... So at all baki iya ganinshi balle ki bashi wani abu ya ci?.. " ta tanbayeta,  "kanin mijin sister ne... Nasa ta kirashi amma bai zuwa... He's very reserved... " ta fad'awa Amanda,  shuru Amanda tayi for a moment sannna tace "it's going to be tough than I expect... amma if Kinyi hakuri zakici riba... kin taba jin snatching?.. " ta tanbayeta, "yes... " ta amsa mata wondering what she's talking about, "then ki sawa Ranki zakiyi snatching dinshi daga hannun kowa ma wacece yake tare daita... " idanuwa rashida ta zaro Tana cewa "how is it possible... ta yaya hakan zai taba yuwa?.. " ta fad'a sounding so confused, dariya Amanda tayi sannan tace "ya kike ganin mutane suke iya snatching kudi a bank... All it takes is planning...in har akayi planning komai is possible... So Kiyi relaxing... " ta fad'a mata,  "how zanyi relaxing... Dan Allah help me... " rashida ta fad'a kaman zatayi kuka, matsawa Amanda tayi kusa daita sanann ta saka bakinta kusa da kunnenta Tana mata magana cikin kunnenta Wanda babu Mai ji at all sai rashida,  Tana mata maganar rashida ta Zora manya idanuwa tayi saurin kallonta sannan tace "sister how is it possible... How zata aminta Dani?... " ta fad'a sounding so surprised "eh mana is possible... Wanann is the most simple thing... " Amanda tafad'a mata,  kai rashida ta girgiza tace "nidai gani nake kaman it's not possible... ya zaayi ta aminta Dani?.."hannu Amanda ta dora mata a baki Tana cewa "Bakisan Mai son abinka yafika dabara ba?.. Ai dui Mai son abinka yasan yanda zaiyi ya kusanci wannan abun har ya kwanshe makashi...ni a wajena is most simple thing... " "what if ta gane ina da wani intention?.. " dariya Amanda ta sakeyi Tana cewa "Ke zaki Bari ta gane ne?.. " "OK naji amma nifa ban ma san gidansu ba... " "address dinta zaki nema.. ki tuna you're on a mission... so get yourself activated... " ta fad'a mata, shuru rashida tayi for sannan tace "if alll worked as planned then what?.. "inji rashida "kedai kiyi abinda nace maki... Then leave the rest to me... " ta fad'a mata, haka dai ta dinga fad'a mata it's nothing serious and she should try and follow her advice. Daga baya ta rashida tayo mata bankwana ta tafi.  Kou da ta bar gidan b'ata wuce koina ba sai gidan sister dinta wato ummy, dukda ta rame and her face is swollen she look happy,  saida ummy tayi mamakin how comes "dear naga yau kaman kina cikin farin ciki... Kou dai kin samu Kinyi magana da yarima..." ummy ta fad'a Tana kallon face din rashida dake dauke da murmushi, "Ant waye haka kuma...." kallon mamaki tayi mata tace "ba  gane waye haka ba... Are you OK?.. " ta fad'a mata, dariya rashida tayi tace "anty Yazanyi tunda aurenshi zaiyi?...allah ya rufa min asiri...naji ya fita raina... Haka nan inzo in mutu a banza.. Anty na dauki kaddara... " tafad'a hankalinta kwance in a tune da ke kaman she's serious "alhamdulillah... naji dadi wallahi.... am so happy to finally hear you're over him... " ummy tq fad'a sounding so happy, "anty Allah dai yasa ya dinga son yarinyar dake sonshi..." inji rashida "ai sister dinshi ce... Dole kou ba soyayya da akwai yanuwantaka... Ballema in bai sonta ai bazai aureta ba... "ummy ta fad'a mata Tana breastfeeding baby dake hannunta,  "tou Allah ya basu zaman lafiya.... Naji kince dan gidan Dan iya kou... " "yes... " ta amsa mata, "oh rayuwa kenan... Aliyu na aisha... " inji rashida praying her sister zata sake maganar sunan yarinyar da yarima zata aura, "wacece aisha kuma?.. " inji ummy, "I thought kince sunanta aisha... " rashida ta amsa mata "aa tasleem dai... her name is tasleem.. karatu ma take yanzu... " "Allah sarki... Allah yasa ayi a saa... Nan garin take karatu kou abroad... " "nan take mana... Wannan popular uni take.. " ta amsa mata "wai anty wata nawa aka saka bikinsu?.. " "baa kaiga sakawa ba... Sai ranar Wednesday zaa saka rana" ,  sai kuma ummy tayi mata kallon tuhuma tana cewa "wai why are you interested in the girl?. " ta tambayeta, "anty ban gane am interested in her ba... kawai inason sanin the lucky girl ne... kawai ma a bar maganar... Bari in shiga kitchen in Dan ci abinci...pls ki kira mummy kice mata ina gidanki... Kar tajini shuru... " tafad'a Tana tafiya  mean while cikin ranta tas,  ta mance rabon da tajita cikin such happiness, ta samu abinda take so,  wato sunan wacce Aliyu zai aura. Shi kam yarima babu abinda yake adua sai Allah yasa tasleem tace b'ata son auren,  yasan in tace batason kilan baza forcing dinta ba, all he's still thinking is her naked chest,  yasan kou ya aureta yanda yake mugun nuna mata girma da wuya ya iya zuwa inda take da sunan zai nemi wani abu wajenta,  yasanta da saurin raini da kuma gulma, he's sure anything he tells her kowa sai yaji. Before yana tunanin she have nothing amma yanzu yasan she's more than yanda yake tunani. Yau Tuesday bayan ya tashi daga bacci with he's erection as hard as ever yake tunanin him together with tasleem,  da sauri ya dauke wannan tunanin sai kuma ya tuna cewa gobe Wednesday day zaa saka bikinshi da ita,  Dan shafa face dinshi yayi daga inda yake zaune a bakin gado yana tunanin who to marry as second wife,  yasan ba zai taba yuwa after all he have planned ya kare da wannan lousy girl din kadai ba, idanuwa ya lumshe sai kuma ya Mike ahanakli ya shiga bathroom "enough about her... " ya fadawa kanshi Don ya lura this days yana takura kanshi da tunanin da yawa,  yasan shine namiji kuma yana da right din da zai auri mata kou hudu yakeso at the same time so dole zai nemi wata ya kara daita. The following day rashida ta zauna Tana tunanin how to get close to tasleem,  she thought of going to school dinta,  b'ata san yanda zata farayi mata magana ba,  tasan most people basu son Mai like masu, duk dare batayi bacci ba Tana tunanin yanda zata samu taje kusa da one tasleem take,  tasan She's from a big family haka itama rashida iyayenta ba kananun mutane bane, "rabbi help me through this... " ta fadawa kanta while arriving at a decision, gari na wayewa ta shirya ta fita ta tsaida Mai adaidaita ta fad'a mata ya kaita gidan Dan iyan garin  gidan Alhaji mussadiq ba boyeyye bane,  kowa yasan gidanshi saboda he's a well known man, sanda tazo gidan karfe takwas da yan mintuna,  Mai adaidaita ta sallama tare da knocking a gate din,  sanye take cikin long hijab har kasa Mai hannu,  hannunta biyu waje and she have a wonderful innocent face that makes her look harmless, sake knocking tayi Mai gadi ya leka,  ganin mace ce yasa ya bude small gate ta shigo ciki,  "Dan. Allah malam tambaya nake... " ta fad'a mashi "Allah yasa na sani.. " ya amsa mata "Dan Allah tasleem ta fita ne?.. " ta tambayeshi, shuru yyi yana kallonta saboda an fad'a masu jar suyi disclosing anything game da yan gidan to anyone, ganin irin kallon da yake mata yasa tace "school din mu daya... " ta sake fad'a mashi, "tou ki kirata mana... " ya amsa mata, "na rasa layinta ne... Kou zaka taimaka min... " ta amsa mashi Tana fiddo wayarta,  "bani da number ta amma ga bangarensu chan... " ya fad'a yana nuna part din hajiya zainab,  kafin ya sauke hannu sai GA tasleem ta fito da doguwar hijab mai jan kasa sannan Tana rungume  da bag dinta ta gaba as usual, "gata nan ma ta fito... " Mai gadin ya fada mata , da sauri rashida ta juya Don ganin the lucky girl,  she's so younger, murmushi ta saki tare dacewa "yauwa shikenan ma... "ta fadawa Mai gadin sannan ta fara takawa towards tasleem dake heading zuwa inda motarta ke tsaye,  Tana tafiya ahankali taga wata ta nufota,  hakan yasa ta Dan daina tafiya Tana kallonta,  da sallama rashida ta karaso wajen tasleem,  amsawa tasleem tayi Tana kallon face dinta kou she knew her amma sam. B'ata gane face din ba,  "sister kwana biyu... " rashida ta fad'a mata kaman ta Santa tuntuni,  "sai alkhairi... " inji tasleem dake kokarin gano kou ita wacece,  "irin wannan kallo haka ba dai baki gane ni ba... " ya fad'a mata sounding so real, goshi tasleem ta dafa sannna tace "am Sorry siater... Ina da mantuwa ne... Sam ban gane ki ba... Dan Allah wacece.. Don't be offended... " tasleem ta fad'a mata wearing a friendly smile,  Dan turo baki rashida tayi Tana cewa "ashe ni kadai na damu dake ke baki Damu Dani ba... " tafad'a kaman zatayi kuka "pls am sorry... Kar kice haka mana... " tasleem ta fad'a Tana dafa shoulder din rashida "ba dole in fadi haka ba... Tunda na ganki nake son ki zama kawata... I think of you always.. It's been 5 months a gidan anty ummy ke da mum dinki kun zo suna... " Dan face tasleem ta b'ata Tana cewa "sorry again.. Wacece anty Ummy... " ta sake fad'a mata holding her shoulder "matar yarima abubakar... " "Ayya... Ban taba sanin sunan matar yaya abubakar ba... " "ai ni kanwar matar shi ce... Kuma ranar da kuka zo inq gidan.... Na GA Kinyi min and I want to be your friend... Dan Allah kar kice aa.. " ta fad'a kaman zatayi kuka,  dadi tasleem taji da akace ana son zama. Friend dinta,  wato she's very important haka,  "haba why zance no... Bazan taba cewa no ba... Yanzu ma Don ina sauri da mun koma ciki nayi introducing dinki to my mom..." Dan tsalle rashida ta daka tare da rungume tasleem Tana cewa "nagode sosai... Har naji sanyi cikin raina... Na mance rabonda inji irin wannan dadin... Am so happy right now..." rashida ta fad'a cikin matsanacin farin ciki because it's so easy than she thought "nima naji dadi dana samu more friends... " "nidai kar ki sakani a jeren anyhow friends dinki because ni special friend ce... Kou me kike so zanyi maki... Baki ganin har takowa nayi gidanku saboda how special you're " "na yarda am special kam... Insha Allah kema zan sakaki jerin special people... Nagode da kauna... " ta fad'a, "wayyo my besty is saying ta gode da kauna... Nike da godiya da baki daga min kai ba... You're so classy... Am so lucky am with you now... " rashida ta fad'a mata,  rufe face tasleem tayi Tana cewa "you're making me feel More special wallahi..." "Ashe Bakisan how special you're ba...wallahi you're very special even not to Anyone but to me... " "aikam kema daga yau you're special to me... Kuma I will treat you likes special person... " inji tasleem that is careless and don't think before doing or saying anything, "besty kar ki makara... Kawai bani number dinki zan kiraki... " rashida ta fad'a mata "muje in ajiyeki along the way sai in wuce.. " inji tasleem,  babu musu rashida ta bita suka shiga motar ta. Nanfa hira ya barke tsakanin su amma no body is talking about yarima,  nan take rashida ta gane tasleem b'ata da sirri she even told her about tafiyar da zasuyi da hajiya zuwa India da kuma yanda ake koya mata girki da sauransu,  saboda dadin hira har ta mance da zata ajiyeta a bakin titi Don ta hau keke ba ita kuma rashida was so happy that she doesn't mind following her bumper to bumper,  she couldn't help but texted Amanda Tana cewa "we're together...she's so easy to get... " ta tura mata.  Nan fa suka cigaba da labari, "wai me zakuyi da matar sarki a India... " ta tambayeta saboda ita kawai tana son story dinsu ya kasance cikin  abinda ke tafe daita, "b'ata lafiya ne... Shine zan rakata ganin dr... " ta amsa mata,  "oh I thought shopping zakuyo na bikin... " ta fad'a mata saboda taji what she will say "eh zamuyi shopping tace...amma bana biki ba... Tace zan zabawa black mamba kayan lefe... " ta fad'a Tana Dan b'ata face,  "waye black mamba... " rashida ta tambayeta, dariya tasleem Tayi tace "between me and you.. It's Aliyu... Haka nake ce mashi... " ta fad'a cikin whisper kaman ba su kadai bane cikin motar, idanuwa rashida ta zaro tace "waye Aliyu kuma?.. " "last born din sarki mana... Baki san kanin mijin yayarki ba?. " ta tanbayeta, "ai ban sanshi ba. Why kike kiranshi da black mamba kuma... " ta sake tamabayarta,  baki tasleem ta tabe before saying "because duk duniya babu wanda na tsana kamanshi with his black and wicked mind... " ta fad'a mashi  rashida couldn't help but wonder if tasleem ce Wanda zai aura because yanda take magana it seems babu komai tsakaninsu, "oh shi zaiyi aure kenan.. " "nidai ban sani ba.. Kawai ummah tace zan zaba mashi kayan lefe... Kilan aure zaiyi... Har na tausayawa matar da zai aura... Mutum ba kyau sai kuma shegen bakin hali... " ta fad'a hankalinta kwance,  rashida zata bude baki tayi magana sai tasleem ta zaro idanuwa Tana cewa "subhanallah.. Na mance ban ajiyeki ba.. Har na kusa zuwa school... " ta fad'a Tana dubawa if zata iya tsayawa,  rashida da tayi confuse tace "don't worry... Ai ina jin dadin hira dake ne... Shiyasa kou a jikina... " tasleem b'ata kara cewa komai ba tayi parking tana tare dacewa "besty sorry... Ki samu abun hawa... Zamuyi waya... " ta fad'a mata,  babu musu rashida ta fita tare da waving dinta. tsayawa rashida tayi Tana thinking if tasleem ce target dinta because it's confusing. Haka dai ta samu Mai adaidaita ta tafi inda take service dinta. Tasleem her school friends about her new friend,  babu abinda suka ce mata sai she should be careful. Yau ita ta had'a masu lunch bayan ta dawo daga school. Sai da yamma suka shiga kitchen da mom dinta again for another meal,  "my love Kinga hajiya Tana son traditional food so zamuyi miyan gargajiya Mai dauke da nutrients masu yawa da kuma amfani a jikin mussanman jikin mata,...sunan miyan edikang ikong,...da pounded yam" Dan b'ata face tasleem tayi tace "Meye haka kuma mummy.. " ta fad'a sounding so disgusting "sunan Miya Wanda yan calabar sukeyi.. Amma kuma mazan arewa suna son biyan sosai in dai mutum ya waye kou yana fita wurare zai san miyan...so this is ourrm ingredients.. " ta fad'a Tana bude mata kayan da zasuyi amfani dashi wajen hada miyan, kifi ta gani kala kala  tace "mummy wanann duka cikin miyan zamu saka?." tq tambayeta, "yes mana.. Kinsan banbancin mu da yan kudu kenan.... Su sun yarda su bawa cikinsu mu kumq mun yarda da kayan mata... Shiyasa in zakiga matansu very healthy and strong... Duk yanda suke basu cin abinci gaya kou lami dole sai sun saka Nama kou kifi at times both... " ta fad'a mata,  "Kinga wanann is socked stock fish,nayi socking dinshi ne Don yadanyi taushi saboda yana da wuyan dahuwa, sai dry fish,  da boiled fresh fish, na zubda ruwan ne saboda ba kowa ke son karnin kifi ba,  tare da cray fish,  sai ganda, sai Maggi,  garlic da ginger tare da pepper ...sai ga ganyen ugwu da water leaf Wanda Kinga na wankeshi tas na yanka,  sai manja... Miyan bai son ruwa at all saboda haka zamu Dan sawa water leaf dinmu gishiri kadan sai mu dora kan wuta... " ta fada Tana juye water leaf dinta cikin tukunya ta Dan barbada gishiri sannan ta dora kan wuta, daga nan ta dora another pot ta zuba stock fish din tare da dry fish ta saka ruwa dan kadan ta dora kan wuta, bayan few minutes ta sauke water leaf din da ruwa ciki "wow mummy naga baki saka ruwa ba kuma yanzu da ruwa ciki... " ta fad'a out of surprise and excitement, "eh mana...baki ji sunan ganyen ba... Water leaf.. So yana da ruwa sosai... " ta fada Tana juye ganye cikin Dan Karamin basket Don ruwan ya tsane.  "tunda muna jiran kifin ya dahu sai mu fere doyanmu mu dora kan wuta... " ta fada mata,  nan tq fiddo doya ta fere shi sannan ta yanka kanana ta dora kan wuta. After some time ta bude kifin sannan ta dauki ganda ta juye kan kifin dayayi taushi sosai ta dauki boiled fish dinta ta juye ciki sai ta zuba maggi da pepper tare da sauran spices dinta sannan ta maida murfin ta rufe Don ya Kara boiling, Few minutes later ta bude ta juye gayen water leaf tare da ugwu leaf dinta tare da juye Mai,  "Kinga dai miyan bai da ruwa sosai it's very thick... " ya fada Tana juya miyan da spoon ahankali Don kar kifin ya wargaje.  Bayan kaman minti goma ta kashe gas din Tana cewa "shikenan har mun samu miyan mu... Now zamu daka doyan mu cikin blender... " ta fad'a Tana zuwa wajen doya doya dake kan wuta, "take note in zakiyi pounded yam kar ki saka hancin doya because zaisa tuwonki yayi gudaji .." ta fada mata, nan dai ta sauke doya ta kwashe ta saka cikin blender ta kunna few minutes later ta bude ta duba taga yayi taushi ta kashe blender din tare da mulmula tuwon, "Kinga our poundy is ready... " ta fad'a tana kallon tasleem Dake kallonta kaman television, "shima bai da wahala sosai... " ta fad'a mata before saying "mummy nothing to drink?.. " "zamu hada guava da mango juice... " ta amsa mata, "bai da wahala... All you need to do is zakiyi blending guava dinki tare da mango sai kiyi blending sai ki tace shi ki saka sugar that's all... " Thanks [3/14, 6:27 AM] +234 703 008 7807: 15❤💜💛💚🧡 Sak'aci ❤💜💛💙💚🧡 ®Zuwairat (ummumaryam) 1⃣5⃣ Follow me on insta@zuwairatummumaryam(confide in me) suna kan dining suna cin pounded yam da wanann miyan da hajiya tayi, wayar tasleem yayi ringing,  tana dagawa taga new besty,  murmushi ta saki tace "mummy kawata is calling... Tana sona sosai... " ta fadawa mum dinta sannan tayi picking wayar, hajiya binta tayi da kallo sannan tacigaba da cin abincinba yayin da tasleem take waya tana ta b'ata labarin miyan da suka dafa,  sai ido hajiya take mata alaman ta rige surutun nan amma sai ta dauke kai kaman ba daita take ba,  sun Kuna kaiwa minti talatin suna waya sannan sukayi sallama,  hajiya kallonta tayi tacr "baby ina kika samu wanann kuma?... Wato kullum Baki gajiya da kwace kwace kou?.. "ta tambayeta,  Dan turo baki tasleem tayi before saying "mummy ai ni ban taba friend da ta damu Dani ba kaman ita... She's so cute and she is the type that pays listening ears to my discussion... Ba kaman su farida ina basu labari suna min Dariya ba... " ta fad'a cikin sangarta "nidai nace maki banason kwace kwace.... Kowa friend dinki... You have to be very careful now... Kuma wanann magana babu control ki daina... Am clear... " ta tambayeta, baki ta turo tace "mummy ba kwace kwace bace... " b'ata bari ta k'arasa ba tace "nace am I clear!" ta daka mata tsawa,  wiwi ta fara kuka tare da mikewa daga kan dining tana cewa "ni shikenan ban ma kara cin abincin.. Wllahi ban ci... " ta fada heading to her room. Hajiya b'ata bi ta kanta ba har sai bayan sallah magrub,  alhaji ya kirata a waya wai tazo,  mikewa tayi ta saka long hijab ta fita zuwa bangaren alhaji.  Bayan ta zauna yace "daman I want to inform you gobe zaa saka rana... Dukda  a fada zaayi komai I want you to know..." hajiya da kanta ke kasa cewa tayi "alhaji but tasleem zata san halin da ake ciki... " b'ata k'arasa ba yace "daman ba dole ta sani ba?... Ina zaayiwa mutum aure bai sani ba.... If you can't inform her send her to me... " ya fad'a atakaice, "aa alhaji... Kasan Ni ke tare da yarinyar nan kuma ni nasan yanda suke da Aliyu... " still katseta yayi dacewa "listen to your self... Wato ke kika san yanda suke da Aliyu.... Your daughter tana misbehaving bazaki sa ta daina ba... Aliyu mate dinta ne?.. Allah yasa ya dinga dana mata dukan tsiya yanda zatayi hankali... " ya fad'a sounding angry "ba Amin ba... Nidai pls don't tell her... Kou fulani tace kar a fad'a mata tukun...pls... " ta fada ahankali "wannan matsalar ki...but in my opinion the earlier she knows the better,... Bai yuwa ace duk abinda yaro yake so ake mashi.... It's never done that way...that's why we're the parent and them the children... " ya fada mata, "I know alhaji... Na sani sosai... Amma yanzu yazanyi... I Have no more choice... So pls don't tell her... " ta fada mashi cikin girmamawa "wai in banda abinki ya zaayi a saka biki a royal family baa sani ba... Dole zata ji... It's better you inform her before she hears a wani wajen... " ya fad'a mata, "nidai I know what to do... Nasan gidan nan zai Cika gobe so I Will send her to maryam a abuja..." ta fada mashi,  baki. Kawai ya tabe tare da kauda kai gefe guda alaman wanann matsalar ta ne ba nashi ba,  mikewa tayi ta koma part dinta ta dauki wayarta ta kira younger sister dinta dake abuja ta fada mata abunda akeciki,  itama cewa tayi kawai a fada mata,  ita hajiya zainab ta san cewa in har tasleem tasan she's going to get married duk abubuwan da take koyo tsayawa zaiyi,  tasan babu abinda zata dingayi sai rigima balle kuma ta san zaa ajiyeta cikin gida guda da Wanda take kira black mamba,  tunda take da yarta bata taba jin tana maganar kowa with so much disgust ba sai Aliyu,  tun tana yarinya take nuna she hates him, duk yanda taje wasa in har ya shigo tare da mahboob boyewa take a bayan Mom dinta, "nidai ban aikeki ki fada mata ba... Kawai zan. Fada mata kina kiranta zaki kaita shopping ne... You know how much she love shopping... Pls don't do otherwise pls... " ta roketa, "it's alright... Basai kin rokeni ba...nidai Bazan fada mata komai ba.. In taji bani bace... "inji younger sister dinta "maryama kar ki raina min wayau... kar ki kuskura taji... " "ai ba zan fada mata ba... Amma kinsan friends might call kou wasu cikin dangi..." "nidai pls.. Kar ki bari taji... Kou zataji ta Dan kara koyan abubuwa... Bakisan borin tasleem ba... She can cry for a whole month.... Pls kar ki bari ta sani..." ta fada tana begging dinta, "tou I will try my best... " ta amsa mata,  nan sukayi sallama.ajiye wayarta tayi ta shiga dakin tasleem,  ta tardata tana waya, zama tayi kusa daita tana jiran ta gama wayar,  ganin har kusan minti talatin b'ata gama magana ba yasa ta kwace wayar tana cewa "what sort of  stupid call kike baki san ki yi magana Dani ba... " ta daka mata tsawa tana kashe wayar, baki tasleem ta turo tana cewa "mummy besty ce.... ni yau kaman you hate me... " ta Fada kaman zatayi mata kuka "dalla rufe min baki...i have good news for you... " ta fada mata, da sauri tasleem tace "menene... " ta fada idanuwanta duk waje, "yanzu muka gama waya da antynki maryam.  Tace kizo zatayi maki shopping... " b'ata k'arasa ba ta hau kan gadon ta fara tsalle tana cewa "wayyo... Babu abinda yafi good anty... Am so happy..." ta fad'a tana tsalle sosai sai kuma tayi slowing down tana cewa "yaushe zanje?.. " "tace first thing tomorrow morning... Kinga gobe Wednesday...kina iya dawowa weekend... " ta fad'a mata "tou abincin ummah fa.. nifa I don't want to miss my trip to India.... Kuma kinsan ummah if banyi yanda tace ba bazata je Dani ba... " ta fada cikin shagwaba,  "don't worry sai ki dawo ranar Friday... Is that OK by you? " "yes mummy...yanzu dai zanyi missing lectures kenan... " ta fad'a hankalinta kwance. Mum dinta na fita ta dauki waya ta sake kira rashida tayi informing dinta abinda ake ciki. Nan dai suka sha hira soaai sannan sukayi sallama.  "more pls... More.. I want more  ." yarima ke fad'a yayinda wata beautiful girl ke riding dinshi yanda yake nishi kaman ranshi zai fita,  his having pleasure of a life time, bai taba jin abinda yake ji ba,  yarinyar bisa kanshi take tana riding kaman tana kan doke,  babu abinda yake sai kuka in a loud voice,  in da karamin gidan ne da mutane sun taru kan Aliyu dake ihu yana cewa "pls do me more..." yarinyar Dan bending tayi tana kai boobs dinta daidai bakinshi,  kaman yana jira ya Kama boobs dinta yana sha tare da dan jizawa da hakoranshi Wanda yasa yarinyar sakin k'ara Mai daukan hankalin Mai sauraro,  bakinshi kan nippy dinta GA daga waist dinta sama yayi kasa daita cikin force,  yanda yakeyi kaman he's using his whole enemy Don dagata sama kawai yake sai yaji joystick dinshi at the tip of her joy pot sai ya maidota kasa da karfi, ita kanta yarinyar is screaming out loud saboda yanda takeji kaman ana fasa wani abu a cikinta, barin dagata yayi yarinyar ta cigaba da rolling waist dinta a kanshi making him scream more,  the next thing he knew was har ya fara ejaculating, ihun dayake yasa yarinyar ta dora hannu bisa bakinshi tare da yi Mashi kiss, mikewa tayi daga kanshi tare da sakin bakinshi sai ya cigaba da ihu cikin kasaita ta tashi tafita ta kofar shiga falo,  jin wani irin wetness a jikinshi yasa ya bude ido da sauri with so much sweat,  babu abinda yake sai nishi yana kallon kofar falo dake kulle,  in saa kasheshi bazai yarda he's dreaming ba sai da ya buda idanuwa, it look so real,  blanket dinshi ya yaye kawai sai ga wetness din sperm dinshi "fuck... " ya fada sounding on believable,  "what a dream... " ya fada yana dafe maranshi,  bai taba mafarkin that he wish it's true kaman wannan ba, he wish  this dream will come true,  yanda yaji dadin dream. Din inda ya san da wacece ya samu wanann sex din da ya nemata kaman she's like a sex goddess, she gave him something so exciting,  he never saw the face,  relaxing yayi tare da Dan kara daga blanket din sai kuma ya maida yana sakin murmushi,  assuming yasan yanda murmushi ke kyau da face dinshi da ya yawaita yi. he's suppose tobe sad today saboda yau ne zaa saka ranar aurenshi da  tasleem amma kou a jikinshi ya shirya ya tafi office,  daya daga cikin friend dinshi ya kira yana tambayar shi Meye maanar dirty bad dream,  dariya abokin yayi yana cewa "ni ban gane abinda kake nufi ba... " "wallahi....wata yarinya na gani tana tukani kaman mota... I will pay anything to be with such darling... " ya fad'a cikin nishadi, "Lallao baka da hankali...da aljani kayi sex tou... "abokinshi ya fad'a mashi,  wani irin tsoki ya kashe wayar tare dacewa "ubanka ne yayi sex da aljani. " Ita kam tasleem gari na wayewa mun dinta ta hada mata karamin bag Don tafiyarta abuja,  kaman b'ata so ta fito Mai aikinsu Hindu rike da bag Dinta, sai turo baki take tana lahe da jikin mom dinta sai zuba mata shagwaba take har tashiga mota ta bar gidan. Wajen 4 na yamma aka saka biki bisa alada,  abinka da yan sarauta gidan kaman ba saka rana ake ba amma kaman ana wani Babban biki yau ne aka fidda kudin neman aure da kuka kayan na gani Inaso,  komai is so elegant,  bikin wata uku kawai aka saka, mawaka sai aikinsu suke, kayan saka bikin sunyi yawa sosai Don tamkar shago guda aka kwaso. Nan aka fara kiran yarima ana mashi congratulations,  one thing about him is bai fadawa friends dinshi this same girl is his childhood enemy ba,  wayanda suka sani kawai su suka sani amma one thing he knows for sure is sai ya Kama mata kunne for gulman data kaiwa ummanshi. Itama tasleem wata cousin sister dinta ta kirata tana cewa "amarya... Kina kamshi amarya muna binki da humra...Allah yaja zamanin ki... " taji ana fad'a mata, "wrong number... " ta fad'a tana  kashe wayarta,  b'ata ajiye waya ba wata call din ya shigo saying same thing,  shuru tayi for a moment sanann ta kira mum dinta,  hayaniya taji sosai saboda wayanda suka kawo kayan saka rana,  da sauri hajiya ta Mike kaman mara gaskiya ta shiga quite room sannan tayi picking, the First thing tasleem told her was "mummy what's  going on.. " ta tambayeta, "besty Bangane what is going on ba... "ta fada voice dinta na rawa kaman ba da yar da ta haifa take magana ba, she behaves as if tana magana d wani who is in total control of her, "mummy mutane biyu suka kirani suna ce min amarya.. That couldn't be a coincidence... " b'ata k'arasa ba tace "amarya kuma.. Kaman ya amarya ?.." "nima ban san abinda suke nufi ba... Kawai dai. Abin ya bani mamaki ne... " ta fad'a tana kallon face din wayar ta dake nuna mata another call is waiting taga it's rashida,  "wai ke in banda abin ki ya zaayi hakan ya faru ba da sanin ki ba... Kawai normal play ne da kuka sabayi da junanku... Now let me tell you... Kar ki sake daukan wani family call tunda raina maki hankali zasuyi... " ta fad'a mata sounding so firm, "ok mummy... Bazan sake dauka ba.. Let me take this call.. " ta fad'a mata, "who is calling... " ta tambayeta, "it's new besty... " b'ata k'arasa ba tace "my love be careful... Sam banason yanda take shige maki kaman you're not her fellow woman... Bai yuwa yarinyar da kika sani from nowhere ta zama someone that cares this much... Nidai be careful kinji kou?.. " ta fada mata, "OK mummy... " ta amsa mata carelessly,  dajin yanda ta amsa ka San babu wani zancen she should be care full,  ta amsa mata ne kawai,  tana kashe wayar mum dinta ta amsa wayar rashida that is now part of her life saboda yand take treating,  one thing about life is zuciyar tana kaunar Mai kyautata mata,  duk inda mutum vai kaunar ka indai he's nice and perfect wajen kula da kai san bazaka gan wanann haushi kou tsanar da yake maka ba har sai ya makara,  rashida knows what she wants and she's crawling under tasleem's skin without her noticing,  sai kuma abin yazo da rashin tarbiyan tasleem,  for as long as you can smile at her zata dauke ka friend,  at times kou kana da wayau da akwai yanda mutum zai zo maka zakayi tunanin mutumin kirki ne, you never can tell until opportunity din tona asirin su yazo(rabbi expose any fake fellow in our lives... It's better to be a lone Wolfe than to be a pack of fake people) "besty kinji wani abun takaici kuwa..." tasleem ta fadawa rashida,  rashida da lokacin suna tare da Amanda ta saka waya a loud speaker tace "Meye ne... What happen my happiness... " ta fad'a mata sounding so   sweet "wai yanzu mutane biyu suka kirani wai amarya..." b'ata k'arasa ba tace. "same reason why nima nake kiranki kenan... Gari ya dauka zaki auri yarima Aliyu... " jin ta ambaci Aliyu yasa tayi saurin tsartar da yawu Tana cewa "rabbi ya kiyaye... Allah forbid.... Bazai taba yuwa ba AI... Kema kinsani... " ta fad'a tana zaro idanuwa at the same time gabanta na mugun faduwa, kallon juna Amanda da rashida sukayi, "wanann abun is surprising kam... Amma duk garin nan an dauka babu hiran da ake sai hiran bikin da zaayi nan da wata uku.. Amma kilan sunan ne ya zo daya..." rashida ta fad'a mata, ajiyan zuxiya tasleem ta saki dataji tace sunan ne yazo daya "har naji iska wallahi... Kilan sunan ne yazo daya kam amma ai kou makiyina bazai hadani aure da black mamba ba... " ta fad'a tana relaxing, "OK... " rashida ta ansa ciki sanyimurya dake nuna damuwa karara, tasleem zata bude baki tayi magana sai tayi saurin cewa "besty bari ina zuwa... I will call you back... " ta fad'a tare da katse wayarta without listening to another word from her, tana kashewa ta dora hannu bisa kai tana cewa "which kind yawa be this... It seem. I have been. Wasting my time with the lousy fool... I thought as much... Babu yanda zaayi a hada auren wannan elegant guy din da wannan jakkar yarinyar... " ta fada cikin matsanacin tashin hankali, Amanda dake kallonta rike mata shoulder tayi tana cewa "pls kar ki damu kanki... May be she's playing game... Kawia abunda zamuyi is zakiyi bincike thoroughly ki gani... Ni kam I have a feeling itace.... " "what if ba ita bace... What if ina wasting Lokacina kan wacce ba itace target din ba while the target is someone else.. Wallahi inason yarima... I will do anything to get close to him... " ta fad'a tana fashewa da kuma, "pls keep calm kiyi bincike... Kinji kou... Kou MA wacece zamu ganota and believe me da kanta zata mika miji yarima on a platter of gold... Am I understood... " Amanda ta fada mata da so much assurance, shuru rashida tayi tana kuka sosai, "kawai kiyi adua itace don Zai zo maki da sauki.. She hates him and hakan zai baki saurin nasara... Don haka ki bar kuka kawai. " ta fad'a Shafa rashida ahankali, "let's talk something important... Wai if anyi komai kuma prince ya zama naki... What will you give me in return... " da sauri tace "wallahi indai yarima ya zama nawa kou me kike so zan baki... Nayi maki alkawarin in har yarima ya zama mallakina wallahi what ever you want is yours... " ta fad'a sounding out of sense. "then I promise you he's yours... Kou yanzu Don baki da daman hada ido dashi kou kuma bashi abinci ne shiyasa muke bin wannan long process amma da tuni anyi an gama... " ta fada mata,. Haka dai rashida ta dinga bincikawa ita kuma tasleem's dinga shopping a abuja shi kuma yarima ya dinga tunanin how life is going to be after marriage to a girl he can't even touch har Friday tasleem ta dawo gida, kafin tadawo ba karamin jan kunne hajiya zainab tabi siblings din tasleem dashi ba kan kar a kuskura a fada mata an sa mata biki, tana dawowa ta shiga kitchen Don sake practicing abubuwan da zatayiwa ummah.. Hajiya zainab kam ta boye komai har da boxes din na gani Inaso da aka kawo da kayan saka rana, ab bada na badawa amm sauran are hidden a wani Don kar ta gani, any small thing zata fara suspecting. Wace gari tun da wuri ta wuce fada, yau irin gaisuwan da ake mata ya bambamta da na kullum, kou a a jikinta ta shige wajen ummah, hannuwa ta ware mata ta fada jikinta tare da rungumeta tana cewa "my gimbiya Allah yayi maki albarka... Yau har mafarkin abincin da zaki dafamin nayi... What do you have for me today... " ta tambayeta... "ummah ki jira ki gani mana..." ta fad'a mata cikin shagwaba, nan ta cire hijab dinta ta linke ta ajiye tare dacewa "chef tasleem going to the kitchen... " ta fada tana kallon ummah, kiss ummah ta sakar mata tana cewa "ina kaunar ki fiye da da gimbiyata... Ina nan ina jiran abincin gimbiyata.... Ummah ta fad'a mata giving her more courage, ficewa tayi daga dakin ta koma kitchen din ummah tana hadawa ummah cabbage rolls da watermelon lemonade. Yayin da take kitchen kaman hour guda da rabi shikuma Yarima yashiga wajen mahaifyarshi, babu abinda take kiranshi sai. "ango... " tun tana kiranshi yana daddaurewa har ya kaiga sakin murmushi for about a second sannan ya sake daurewa, hannu hajiya ta saka tana mashi shakulkulo sai yace "ummah stop ni dai..." ya fad'a yana Kwantawa tare da dariya, sai da ta gandama ta barshi, mikewa yayi yana cewa "ummah... Zan leka office daga nan in wuce Mai martaba garden... " "fav yau weekend fa me zakayi a office... " "ummah calls da visitors basu barina aiki... Kuma most masu zuwa abokai ne... Babu yanda zanyi... " ya fad'a yana marairacewa, "it's alright. Allah ya kiyaye min kai... " "Amin ummahna... " ya fada heading to the door, yana bude kofa daidai lokacin da tasleem ta nufo kofa da wannan watermelon lemonade sai Kuma wata Mai aiki biye daita da cabbage Rolls din cikin wata plate ta alfarma, yanda ya bude kofa yasa tasleem sakin jug dake kan tray dake hannunta, ji kake tassss jug din ya fadi sannan abun ciki ya zube tare da watsewa har jikin yarima. Har ilah yau INA maku tallah wannan ingantaccen maganin mai suna rainsoul, ga wayanda basu sanshi ba it's a qualitative medicine dake maganin different cuta dake damun mu a yanzu, mata masu Neman maganin infection kou wayanda basu releasing lokacin sex try rainsoul zakayi mamaki it is tested and trusted, bazan iya fada maku abubuwan da rain soul keyi ba but it's effective and will relief you of so many illness da Wanda ka sani da Wanda baka sani ba, but its 30k per kwali mai dauke da 30 sachets, if kana da halin saye contact mummy a kan 08063328903. Ina amare it's good u use rain soul da kayan mata, zai yi maki maganin infection sosai, mata da dama suna da infection kina iya ganin ke budurwace baki dashi but most yanzu suna dashi basu ganewa sai sunyi aure, in har mace tayi university tana shiga public toilet sai dai fatan Allah ya kiyaye. thanks [3/14, 6:27 AM] +234 703 008 7807: 16💚🧡💛❤💜 Sak'aci 💙💚💛❤🧡💜 ®Zuwairat (ummumaryam) 1⃣6⃣ Follow me on insta @Zuwairatummumaryam I don't edit novels so pls bare with me. Babu abinda yarima ke kallo sai yanda drink din yayi splashing kayan dake jikinshi, he is totally out of what to say to her,  ita tasleem tasan shine ya zubda mata drink saboda yanda ya bude kofa,  the next thing she does was abinda tafi iyawa, tsalle ta daka sama kawai sai ta fashe da ihu tana cewa "lemona.... " ta fada tana rolling sosai,  idanuwa yarima ya zaro saboda mamaki,  he is totally speechless,  ana maganar sharrin mata bai yarda ba sai yau,  wanann sharrin is even worst coming from a girl he hate so much,  "lemona.. Wallahi ban yarda... " ta sake fada tana rolling kanta kasa sanann tana bubbuga legs dinta kaman wata yar baby,  da sauri ummah ta taso tana cewa "kaman gimbiyata.. " ta fada heading to the door,  yarima na tsaye yayi folding hannu yana kallon the most surprising event of he's life,  ya rasa abinda  zai fad'a mata,  saboda ji yake Kama ya takata a inda take kwance,  yasan inda su biyu ne kawai ba karamin duka zata sha yau ba, bangaje yarima ummah tayi sannan taga abind ake faruwa,  duk ta wargaje gashin kanta saboda rigima,  "gimbiyata... Lafiya.... "ummah ta fada heading towards her, "lemon dana... Sha wahala... Ya.. Zubda... Sai ya biyani... " ta fada crying so loud sannan tana nuna yarima da ya hade komai na face dinshi waje guda,  "shine kike wanann ihu haka kaman an dokeki... Tou kiyi shuru... Don't mind him... " ta fad'a tana janta don ta bar kasa,  kallon yarima tayi tace "ka kyauta.... Well done kaji kou... Maza ka bani waje... " ta daka. Mashi tsawa,  kura mata ido yayi, she knows baiyi komai ba because he have that look of am not guilty a face dinshi,  she just have to nag at him Don tasleem taji dadi,  "ummah ya biyani... Ji ya bude kofa da karfi... Sai na firgita... Ya zube..nidai ya biyani.... " ta fad'a cikin serious tears, "don't worry gimbiya... Zai biyaki.. " ta fada mata yayinda take mikewa,  yarima fita yayi walking like an Angry lion, kaman walkiya ya shiga Bangaren shi,  gaban mirror ya tsaya yana kallon gaban riganshi, "chab lallai... Now I know.. Why Allah ya hadani da ke... Am noy going to say much... We are going to met.... " ya fad'a yana balla buttons dinshi. Cike da haushi da takaici ya cire kayanshi ya sake wasu ya dora hula bisa kai ya bar gidan.  Da kyar ummah ta shawo kan tasleem tayi shuru, ita da gaske take shi ya zubda mata drink,  kawai haushinta ta gama shan wahala ta Hadowa ummah haka nan ya zubda mata,  sai kuka take tana ita dole sai ya biyata wahalal datayi,  ummah couldn't help but think how childish she is,  wani irin wawan raino akayi mata,  babu abinda ta sani sai kuka da shagwaba,  Kawai she's thinking yanda zamansu da yarima zai kasance a cikin gida guda,  tasan one day dole zasu hangi the good side of each amma until then it's going to be a tough ride. Cikin serious bincike rashida ta gano yes tasleem ce wacce yarima zai aura,  hakan yasa ta zama more close to her har gidan su take zuwa.  She have the innocent face that also makes hajiya zainab thinks she's real,  komai nata cikin natsuwa,  in taga tasleem. Tana shagwaba sai tace "babe ki bari mana kefa kin girma..." hakan yasa hajiya zainab take tunanin her daughter have gotten good friend compared to abokan ta na baya Don su in tana wasu abubuwa babu Mai. Hanata iyaka suyi ta dariya kaman sunga mahaukaciya.  Kafin lokacin tafiyar su tasleem ta koyi abinci kala kala irinsu Chinese fried rice,potato wedges, plantain roll,pizza, Tacos, potato salad, Cream pasta, stuff potatoes, ravioli, Chicken fried rice,stir fry spaghetti Hash Brown, Dumplings,rice with beef stew,mash potatoes Spaghetti with meat balls Biryani rice,bread egg pizza,bread omelette, egg roll Potato wedges, cream spaghetti, Korean fried rice. Ba karamin kokari hajiya zainab da abokiyar zamanta hajiya Asabe sukayi wajen koya mata abinci ba,  duk sati zata koyi abinci kala hudu Don ummah ce mata tayi dole ta dinga hada mata 2 dishes a Saturday sai 2 dishes a Sunday,  saboda kaunar zuwa India dole ta maida hankali ta koya sosai,  at times rashida is around while she  cook,  one thing tasleem discovers is that dafa abinci gives her joy,  shi yasa duk Wanda zaa koya mata bai wuce brain dinta,  and the most amazing thing is duk abinda ta dafa ta kawo zaa yaba mata a nuna mata cewa tayi kokari sosai,  hakan ke kara mata kwarin gwiwa sosai. Ummah make sure tana nunawa tasleem girkinta is the best she eats,  "tun da nake ban taba cin abinci Mai dadin naki ba... " take fada mata duk sanda ta dafa mata abinci, haka ke saka tasleem. Nishadi sosai ta dinga murna har da tsalle. Shi kam yarima tun ranar da tasleem ta zuba mashi drink bai sake bari sun hadu daita ba Don gani yake he might end up doing something stupid, at times he sit and thinks it's going to be fun being together with her Don ya jera abubuwa da dama that je will make her do especially dayaga Shes a spoiled brat. Gobe zasu bar state dinsu zuwa  lagos and Komai nasu is ready zuwa India and tasleem couldn't hide her happiness,  tana zaune a falon gidansu tare da rashida bayan ta gama wanka ta shirya bag dinta, "wallahi besty zanyi missing dinki.... " rashida ta fada kaman zatayi kuka,  ""nima I will miss you... Wallahi kaman in fadi mu tafi tare haka nake ji... Sai dai it's a bit late now... " inji tasleem dake tale baki yayin magana,  "yanzu yaushe zaki dawo?.. " "nima ban sani ba... Sai duk yanda ummah tace... Amma fada min me zan kawo maki.... " inji tasleem,  shuru rashida tayi for a moment sannan tace "kawai ki dawo min lafiya Don in babu ke na shiga babban matsala.. Ke kadai ce silar gushewar bakin cikina... " ta fada mata with another intention,  idanuwa tasleem ta lumshe saboda words da take fada mata tace "wayyo Allah na dadi... Kin iya kalamai masu dadi...insha Allah I will take good care of my self for you... Kema kuma ki kula da kanki kinji kou... " ta fad'a kaman zatayi kuka,  daga nan suka rungume juna sai rashida ta fara kuka sosai,  bA kukan komai take ba illah she is spending the night a gidan ummah kuma she will be the one to see Aliyu not her, duk sanda ta tuna irin daman da Allah ya bawa tasleem sai taji kaman ta dinga ihu ba Don komai ba sai Don she don't know the importance of what she have,  she calls the whole yarima black mamba. Itama tasleem fashewa tayi da kuka,  hajiya zainab ce ta fito ta gansu rungume da juna suna kuka, lokacin ta Kara tabbatar da cewa rashida son gaskiya takewa yarta, tsayawa tayi tana kallonsu cikin so da kauna, "pls ku bar kuka... Ganin likita kawai zata raka hajiya yi... Kilan nan da sati daya zuwa biyu sun dawo... " ta fad'a yayinda take shafa kan su biyu,  basu ce komai ba suka cigaba da kukansu,  saida sukayi suka gaji sannan sukayi shuru. "zan biki chan gidan zuwa da yamma sai in koma gida... " rashida tafad'a sounding very real,  she know zata ce yes without delay,  "yauwa pls muje... If possible ki kira mummynku ki fada mata zaki kwana a fada pls... " inji tasleem,  harara rashida ta balla mata before saying "dukka sau  nawa kika je gidanmu...nasan mummy bazata yarda ba.. " dasauri tasleem tace "in na dawo kullum ina gidanku... Daman yanzu Bazan Dinga girki ba..." ta fad'a mata with assurance,  mikewa sukayi tasleem ta dauki bag dinta sannan suka fita,  hajiya na biye dasu,  part din small mum ta shiga tayi mata sallama ta fito,  yayin da tasleem ke sallama da hajiya Asabe hajiya zainab ta kalli rashida tace "daughter pls gobe kizo inason muyi wata magana dake... " ta rada mata Don kar tasleem taji. Wani irin bugun zuciya rashida tayi as motar Nashiga fada,  mata taba shiga fada ba sai yau sanann zuwa inda kasan masoyinka yake make her heart beat faster than normal, lokaci guda tayi tsuru tsuru sabida yanda heart dinta ke beating,  juyawa tasleem tayi ta kalleta nan take ta gane something is wrong with her,  "Meye?.. " was her question,  dasauri rashida tace "ba komai... Kawai dai Allah yasa ummah kar tayi fada Kin kawo mata wata bare cikin chambers... " da sauri tasleem ta tari numfashinta dacewa "kam ummah ba haka take ba... Duk wnada ke so na itama tana sonshi...kinga kou black mamba da bai sona b'ata raga mashi dukda ita ta haifeshi... Don haka relax... She will love you... " ta amsa mata,  haka suka sauka rashida na kalle kalle kaman wata yar kauye dukda ita kanta daga babban gida ta fito, "Kinga Bangaren black mamba chan... " inji tasleem dake nuna mata Bangaren yarima,  kallon Bangaren tayi tana imagining dinshi tsaye yana kallonta,  she wish he will just open the door and step out Don ta ganshi only once, yanda ta kurawa wajen ido yasa tasleem tayi saurin  cewa "ki bar kallon wajen haka nan pls... " ya fad'a mata atakaice,  da sauri ta dawo hayyacinta, hannunta ta Kama yayinda suka kusa zuwa kofar apartment din hajiya,  kofa aka bude masu suka shiga falo kamshi ya buge masu hanci, yau dai hajiya tana falo da wasu yanuwanta wayanda suka zo yi mata sallama,  tana ganin tasleem ta sakar mata murmushi sannan ta cigaba da magana,  tasleem b'ata damu da mutanen da take tare da su ba tace "ummah see... " wani irin kallo ummah tayi mata wnada yasa tayi saurin hadiye abinda take son cewa,  daman ta hanata yi mata shirirta indai tana da mutane, baki ta turo ta wuce ciki rike da hannun rashida da hajiya tayi mata mugun kwarjini. Ciki suka wace da rashida tana cewa "Kinga dakin ummahna nan... Bari in bude maki ki gani... " ta fada trying to hold the handle, da sauri rashida tace "pls aa... Ki bari Dan Allah... Muje dakinki... " ta fad'a jikinta na rawa sosai,  dariya tasleem tayi very loud sannan tace "wallahi kin cika tsoro... Muje dakinta anjuma in ta sallami baki sai mu shiga... " ta fad'a mata,  nan suka shige dakin tana b'ata labarin yanda tayi childhood dinta a gidan. Hajiya b'ata sallami baki sau kusan magrub,  bayan kowa ya watse ta shiga ciki domin sallah,  ita kam rashida tana son tafiya Don kar ayi mata fada a gida but she sure want to see yarima, babu abinda take sai aduar Allah yasa ta ganshi.  Yarima kam yanason shiga wajen mahaifiyar shi amma yasan she's busy,  hakan yasa bai shiga ba sai da aka fito daga sallah magrub ya nufo part dinta. Duk sanda hajiya zata ganin doctor shine ke rakata amma this time jin zaa da tasleem yasa yace bai zuwa,  yasan he will miss her sosai,  he's a man amma yana makale daita kaman mace, sanin tasleem yasa yake rage wasu abubuwan amma always suna tare especially da dare.  Da sallama ya shiga ya tardata tana zauna kan praying mat,  tana adua, kusa daita ya zauna  tare da kwanciya yanda zai ji dadin dora kai kan  kafarta, kou hira zasuyi sai ya dora kai kan kafarta,  her legs are the world best pillow to him especially yanda take shafa mashi kai, kou minti biyu baiyi da kwanciya ba aka bude kofar, tasleem ce da sake kaya zuwa small singlet sai wando Wanda bai kai knee dinta ba rike da hannu rashida,  yana juyawa gareta babu abinda ya fara hangowa sai round breast dinta, da sauri ya Mike zaune yana sadda kai kasa tare da daure face,  ita kuma rashida ganin yarima in flesh and blood yasa taji ta kasa daga kafa,  ita kuma ummah b'ata lura da rashida ba sai kayan da tasleem ta saka, "bana hanaki yawo haka ba.. "was abinda ummah ta fadawa tasleem sannan ta kai hankalinta ga rashida da jikinta ke rawa sosai. Murmushi ta sakar mata tare dacewa "dear come in... " ta fada saboda tayi tunanin shakkun shiga take,  she tries to take a step as tasleem dake faman turo baki na janta,  "ki saketa ki koma ki sauya kayan jikin ki..." ummah ta daka mata tsawa,  yarima kam ji yake cikinshi na mashi wani irin zafi , he's lower abdomen hurt like hell,  tunda ya sadda kai kasa bai kara daga kai ba,  all he wish is to be out of here "ummah zafi ...." ta fada tana buga kafa kasa alaman she don't want to change,  "kar ki bari in tashi....... " ummah ta daka mata tsawa, rashida kam she was trembling, da kyar ta samu ta zauna Dan nisa da inda both yarima da  ummah suke zaune ita kam tasleem ta tsaya sai buga kafa take sanann boobs dinta na rawa sabida yanda take buga kafa kasa, "bazaki koma ba kou... " ummah ta sake fada mata,  still b'ata da niyyar juyawa,  "fav...tashi ka zanemin ita... " b'ata rufe baki ba ya Mike da gudu tare da ihu tasleem ta juya a guje,  shima kaman yana jira yabi bayanta,  "come back here tunda daman jira kake... Daga magana zake... " ta fad'a mashi sounding serious,  yanda ya wuce inda rashida ke zaune sai da ta kusa  sumewa saboda kamshin shi dataji,  komai nata tsayawa yayi lokaci guda, it moves straight into her lungs. Babu abinda kake ji sai ihun tasleem dukda kou kamata yarima baiyi ba,  bayanta yabi yana kallon yanda take gudu kaman zata karye saboda slimness,  juyawa tayi taganshi wani irin ihu ta sake saki kaman taga dodo, gani yayi in har yace zai bita raini zai iya shiga tsakanin su, tsoki yaja ya juya, "I said come back now... " ummah ta sake fada daga inda take zaune,  itadai rashida can't explain exactly what she's feeling, kaman tana saman jirgi haka take ji yau gata GA Wanda ya hanata bacci for months,  Wanda ya hanata ci Ya hanasha, Wanda yake makale a ranta kaman wani irin chewing gum, he doesn't notice her amma she's the happiest person on earth, sai yau ta yarda Amanda is indeed wise data b'ata wanann shawaran, if not for her babu yanda zaayi ta shigo wanann wajen balle taga yarima, bakinta na rawa ta gaida ummah, murmushi ta saki tare da amsa mata sannan ta kalli kofa tana cewa "bari in Mike.... " b'ata k'arasa ba yarima ya shigo dakin yana cewa "ummah relax ya zaayi in iya taba wancan da hannuna..." ya fad'a yana b'ata face, harara ta watsa mashi without saying a word, juyawa yayi yana cewa "ummah bari inyi sallah... Nasan soon zaa kira..." ya fada walking out of the room, muryar yarima is like the sweetest thing she ever heard her whole life, yana fita da wani dadi ta mussanman Wanda VA kowa zai ji ba sai ita that is totally in love with him da kuma ni that is in love with him too hahhh. Cikin absolute respect rashida ta tashi ta fita daga dakin, dakin da tasleem take ta koma ta tardashi a kulle, babu abinda ke yawo cikin kunnenta sai maganar yarima, "besty bude it's me... " ta fada voice dinta na rawa, "Dan Allah black mamba ya tafi?.." tasleem ta tambayata cikin matsanacin tsoro, harara rashida ta watsawa kofar tare da tabe baki tace "wai daman wanann shine Wanda kike kira hakan?.. " ta fad'a because she can't repeat such awful name that is burning her heart, "eh mana... Baki ganinshi kaman bayan tukunya... He's disgusting.... " inji tasleem da har lokacin b'ata iya bude kofa ba,rashida ji take kaman ta shaketa saboda haushi, wato Dan Adam bai sanin abinda Allah yayi mashi, she's among the lucky girls in the country but her lousy mouth and mind won't let her see, "OK... Nidai bude zan tafi... " ta fad'a atakaice, "Dan Allah ya tafi?.. " ta fad'a cikin tsoro, baki rashida ta sake tabewa tace "ya tafi mana... Pls bude dare yayi... " ta fada atakaice tana hararan kofar. Sai lokacin tasleem ta bude mata kofa, wani irin kasaitaccen murmushi rashida ta saki tana shiga dakin, da a sauri ta dauki bag dinta tare da saka hijab tana cewa "babe zan tafi...take good care of your self, " tafada getting ready to go "no wait ku gaisa da hajiya... " ta fada itama tana saka hijab. "mun gaisa daita..." hijab tasleem Ta saka tana cewa "muje kiyi mata sallama... In har kika tafi bakiyi mata sallama ba nasan fada zatayi min... " ta fad'a mata, babu musu suka tafi wajen hajiya nan tasleem tayi introducing dinta as her world best friend, hajiya taji dadi sosai Don tasleem b'ata taba yi mata introducing kowa da such respect ba, ta san kowa nata ne amma she saw the look of true friendship a idonta, "kisa a hada mata wani abu ta tafi dashi.. " inji hajiya, nan suka fita tasleem taje inda ake ajiye kayan bawa baki hardasu atampopi da laces, guda bibbiyu ta daukar mata sai perfumes, ita kam rashida tana tunanin yanda aka fara Saninta da tasleem how would it feel if har ta fara tarayya da yarima, sai kuma ta tuna son da takewa yarima yafi karfin komai wajenta. Driver ya kaita gida ita kuma tasleem ta komo part din ummah, tana nan har wajen 9 shima yarima ya shigo, "ke go and sleep... " ya umarceta babu wasa, tasleem na kokarin mikewa ummah tace "yi zamanki... " ta fadawa tasleem sannan ta kalli yarima tace "b'ata jin bacci yanzu... In kuma kana jin bacci you can go and sleep... "ta fada mashi sounding serious, "ummah I want to have a lone time with you... Gobe fa tafiya zakiyi... Kuma daita zakiyi tafiya... So both of you havr lot of time to spend together,.. Nidai ta tafi... " ya fad'a kaman zaiyi mata kuka, this time tasleem mikewa tayi tana cewa. "ummah bacci zanyi.... " ta fad'a, kallonta yarima yayi yace "ashe tana da hankali ban sani ba... " ya fada under his breath. thanks[3/14, 6:27 AM] +234 703 008 7807: 17💜🧡❤💛💚 Sak'aci 🧡💜💙❤💚💛 ®Zuwairat (ummumaryam) 1⃣7⃣ Hajiya watsawa yarima harara tayi tana cewa "yanzu dai kasan matsayinta wajenka... So it's left for you... " hajiya ta fada mashi sannna ta juya ga tasleem dake son fita tace "dawo ki zauna... " "ummah bacci zanyi... " ta fad'a tana murza idanuwa,  " dawo kinji gimbiyata abun alfahari na... " "hummm... " yarima ya fad'a kanshi kasa,  simi simi ta dawo walking like a baby,  kan gadon Inna ta hau tare da juya masu baya,  tunda ya sadda kai kasa bai kara cewa komai ba. Ita kam rashida yau ta kasance the longest night a rayuwarta, babu abinda take ji sai voice din yarima,  komai nashi is breath taking to her,  haka ta dinga juye juye har garin Allah ya waye,  zama. Tayi bakin gadonta praying ta samu access to yarima, Batasan exactly what Amanda have in mind ba amma tasan in har tayi sanadiyar da zata samu yarima she will owe her life to Amanda,  gani take kome take nema zata iya b'ata. Tunawa tayi da mom din tasleem Tace tazo, ita wanann closeness din ya fara damunta, many people da suke tare da tasleem sun fara saninta, now even her mom cares for her tunda har tace tazo dukda b'ata san why ba,  wanka ta shiga ta shirya ta fito da niyyar ziwa wajen service,  daman this days kou ta fita b'ata da wajen zuwa sai gidansu tasleem,  duk service din yw zama shirirta,  she only go when it's very important. Bayan breakfast hajiya da tasleem suka shirya driver ya kamata ya kaisu amma sai yarima yace he will drop them at the airport,  tasleem da ummah na zaune a baya while shi kuma a gaba yana tuki, tasleem sai labari take bawa hajiya yana Dan kallonta ta mirror from time to time,  yanda take magana babu control yasa ya juya for a second ya kalli ummah before saying "kunga da abinda kuka hadani kou?... " ya fad'a cikin fushi,  "dalla rufe min baki... " ummah ta hantareshi, shuru yayi yana turo baki,  ita kuma tasleem ta cigaba da b'ata labarin film din data kalla Mai suna despicable me 3,  ganin maganar nata bai da iyaka yasa yace "ke wallahi in baki yi wa mutane shuru ba... Ban jin komai Don in fidda minti talatin cikin precious time dina in ci... " "don't complete that statement... Na dai fada maka... " inji ummah, shuru yayi bai k'arasa ba,  Sai lokacin tasleem tayi shuru amma sai da tace "ummah when we're alone zan k'arasa maki labarin.... ". Sauran minti goma jirginsu ya tashi suka isa airport,  ansan kou su waye so babu wasting of time suka shiga jirgi,  yarima na rungume da  mom dinshi har ta shiga cikin jirgi,  sai da yaga jrigin zai tashi sannan ya sauka, kaman ance ya kalli tasleem dake zaune kusa da hajiya,  yana kallonta sai yaga ta kura mashi ido,  ita kam babu abinda take tunani sai irin bakin jikinshi,  tunda take b'ata taba ganin mutum Mai Duhu irinshi ba, harara ya watsa mata ita kuma ta dauke kanta tare da murguda mashi baki. "zaku dawo... " ya fada yana sauka daga cikin jirgin. Yana tsaye jirginsu ya tashi.  Karfe 8 da yan mintuna rashida tana gidansu tasleem,  falon hajiya ta zauna tana jiranta har wajen karfe goma,  hajiya was surprised to see her Da sauri ta gaida hajiya, amsawa hajiya tayi tana cewa "for how long kina zaune nan... " ta tambayeta tana zama "up to 2 hours mummy... " ta fad'a mata cikin respect da total innocence "wayyo am. Sorry my dear... Da kin aikamin Mai aiki ai... Kou kuma ki Shigo bed room din... " "ai ba komai mummy... Ni ta kamata in jiraki mummy.. " ta fada mata cikin nattsuwan dayasa hajiya ke kara kaunar ta,  "bari in sa a haka maki breakfast... I know baki ci komai kafin ki baro gida ba.. " da sauri rashida tace "no mummy... Nasha tea kafin in bar gida... " ta fada sounding so anxious to hear dalilin kiran,  kawai tana aduar Allah yasa kar a rabata da tasleem because it will kill her amma apart from that b'ata da wata damuwa,  "dear abinda yasa nace inason ganin ki is because cikin kawayen da tasleem ke kawowa cikin gidan nan kin fisu hankali da natsuwa... Shi yasa nace I have to tell you what is going on Don ki taimaka min because nasan tasleem tana son ki and she will listen to your advice..." hajiya ta fada tana kallon how attentive she is,  shuru dai rashida tayi tana sauraronta Don har ta gane where the discussion is leading to,  "did you know an sakawa tasleem rana da Dan uwanta?.. " hajiya ta tambayeta,  da sauri rashida ta zaro idanuwa tare da girgiza mata kai, "aa mummy.. Ban taba ji ba... Kuma itama besty b'ata fada min ba... " ta fada sounding so real, some people are really good at playing game with people,  the get into your skin then play with your emotions,  and they will look so real while at it,  rabbi should remove any fake friends from our lives,  rabbi yayiwa duk Wanda yayi wasa da emotions dinmu gwargwadon abinda sukayi mana. Ameen. "it's because b'ata sani ba... " hajiya ta fad'a mata,  idanuwa rashida ta sake zarowa tana cewa "mummy you mean besty b'ata san da maganar auren ba... " ta fada babu wasa "eh b'ata sani ba... I havr been trying to keep it away from her and nasan very soon komai zai fito tunda bikin yanzu bai fi wata biyu da sati biyu ba... " inji hajiya zainab,  "wow am so happy.. Nayi murna sosai wallahi... " rashida ta fad'a cikin farin cikin da bai kai kou da kuwa throat dinta ba,  "now where you come in is pls in ta dawo daga wanann tafiyar I want you to start talking to her about marriage... Nasan kema baki san komai game da auren ba since you're single amma kin fita shekaru da kuma wayau..." da sauri rashida tace "nasan zatayi murna itama ai... " bata k'arasa ba hajiya tace "inda zatayi murna ai da ban tsaya wahalal da kaina kan wannan maganar da nake maki ba... Yaron da zata aura basu shiri dashi kou kadan... " "mummy why aka hadasu kuma... Ni banason a cutar da besty... " rashida ta fada kaman zatayi kuka,  "my dear ni kaina ban so hadin nan ba.... Amma ya zanyi... Mai martaba ya hada.. Sai dai kawai muce Allah yasa hakan shi yafi alkhairi... Amma nasan sai a hankali... Tun yarinyar nan b'ata kai koina ba b'ata da Wanda b'ata son gani kaman shi... Amma destiny have ways of doing things..."(just like the way it happened to me) "mummy ki kwantar da Hankalinki... Insha Allah komai zai yi daidai... Insha Allah zanyi mata magana... " "amma kar ki fada mata exactly where it's heading to... Kar ki fada mata yarima Aliyu zata aura..." jin sunanshi yasa rashida saurin lumshe idanuwa... It's like an arrow to her heart, "OK mummy... Duk yanda kike so... Haka zaayi... " ta fad'a voice dinta na rawa,  har da kayan saka rana hajiya ta nunamata da kuma kayan  na gani inaso Wanda ya ke cikin kusan 12 modern boxes. Rashida dai is an extra ordinary person because yanda take konewa cikkn zuciya bai fito a face dinta ba. haka dai suka gama hiransu suka rabu. Bayan sati guda. A chan Babban birnin Mumbai hajiya amina take ganin doctor,  Achan suna da Mai aiki da Mai dafa masu abinda zasu ci,  cikin 2 bed room flat suke Mai kyau gaske Wanda yake cikin kusan 80 storey building, kwana uku da zuwa hajiya ta hada tasleem da wata Mai gyaran amare irin nasu na chan,  haka gama mulka mata jiki da irin nasu kayan gyaran sanann ayi mata wanka da madara,  she so much love her skin texture,  babu abinda ke burgeta kaman irin hujen hancinsu, she told hajiya tana so ayi mata hajiya tace ayi if she wants it,  haka ta daure aka huje mata hanci cikin ihu da kuka kaman wani ya sata, kwana hudu da fara yi mata gyara skin dinta ya sauya kala,  she was glowing beyond words,  babu abinda take cewa sai " ummah pls inason  in cigaba da kyau  da kamshi haka..." take fadawa ummah tana sinsina jikinta da kanta,  "kar ki damu komai da ake maki zaa cigaba da yi maki shi... Zan sayi duka kayan sai. Aje gida a dinga maki... " hajiya take fad'a mata. Yau suna zaune hajiya tana waya da yarima dake faman zuba mata shagwaba wai ta dawo haka nan,  tasleem cewa tayi "ummah ki kashe wayar Dan Allah inajin muryarshi kuma banason ji... " ta fad'a tana turo baki, "kar ki damu dashi kinji gimbiyata... " ta amsa mata,  yarima najin abinda tace amma bai tanka mata ba saboda yasan in har ya dinga tankawa duk haukan da zatayi raini ne zai shiga tsakaninsu and tje last thing he will need is ta rainashi, haka suka gama shan hira da mom dinahi sukayi sallama. Hajiya juyawa tayi ga tasleem tace "dear daga yau banason ki k'ara magana ta batacin ga yayanki... " hajiya ta fada mata tana kallon yanda gashin kanta ke salki saboda mayukansu su take shafawa kanta, baki ta turo tare dacewa "ai shima bai sona.... " ta fada cikin shagwaba "yana sonki mana... Ranar ma cewa yayi in zaiyi aure ke zai aura... " da sauri tace "ummah Allah ya sauwake... Wannan bakin?.. " ta fada sounding so funny, dariya ummah tayi tace "Ai sai ki dinga Haihuwa masu kama da kanki farare ba sai kin haifi baki ba... " "nidai Allah ya sauwake.... Mugune ummah... Wani lokacin sai in ce kilan ba ke kika haifeshi ba sabida rashin mutunci... " hajiya sai dariya kawai take, tasleem tacigaba dacewa "Kinga ranar da kika barni dashi kou... Cewa yayi ya kusa cin ubana... Kuma wai kar in fada maki..." ta fada tana turo baki, "dear ai wanann fadi kawai yake... Bai isa ya taba ki ba... Kinsan wani abu?.. " ummah ta tanbayeta, ahankali ta girgiza mata kai, "did you know yana biyawa mutane biyar hajj da kanshi duk shekara... " ta fad'a mata cikin whisper, ahankali ta girgiza mata kai looking surprised, "wanann mugun?.. " "eh mana... Sannan yana bada gudumuwa a gidan marayu... Kawai ina fada maki ne Don ki sani he's not bad...yana da tausayi sosai...sannan ga son addini.. Kuma yana bin umarni na... Ai Kinga duk da na gari yabi umarnin mahaifin shi... Kinga a eayuwa duk Wanda kika ga Allah ya hadashi da mutumin kirki kou masu halin kirki tou shi kanshi mutumin kirki ne... Don haka duk abinda aka zaba maki ki zama Mai bin umarni.. Kinji kou..." haka nan sai jikin tasleem yayi sanyi saboda kalaman ummah, ahankali ta daga mata kai, "Dan Allah kou me aka zaba maki ki sani shine daidai dake.. Kinji kou" "wai ummah ni me zaa zaba min... " "ni bance zaa zaba maki komai ba... " ta fada mata wishing she can tell her she's the one to tell her wedding dinta da fav is two months from now, "amma indai kina son mu shirya dake ranar da aka fada miji. Wata magana kar kiyi gardama kawai kice Allah yasa hakan shi yafi alkhairi... " da sauri tasleem tacr "ni ummah you're making me feel some how... Pls ki fada min..." ta fada kaman zatayi kuka "ni babu abinda zan fad'a maki..sai abu guda daya... Should I tell you my gimbiya?.. " "yes mana ummah... " "gobe zaki hadu da wata... Zata koya maki wasu abubuwa... Inason duk abinda zata koya maki ya zama abjnda zakiyi amfani dashi... Sanann ya zama abun sirri Wanda babu Mai ji...kiyi koyi da duk abinda zaa koya maki... " hajiya b'ata k'arasa maganar da take ba tasleem tace "ummah me zaa koya min... " ta tanbayeta ta sounding so anxious, "nima ban san abinda zaa koya maki ba... Kawai dai ki maida hankali ki koya da kyau Don abokin rayuwarki yayi alfahari dake...sanann in har kin koya da kyau babu wacce zata kaiki daraja wajen abokin rayuwarki... " "nifa ummah you're getting me confused... Meye abokin rayuwa kuma... Sanann mene zaa koya mani... " "no more questions... Kije ki kwanta... " hajiya ta umarceta "tou ummah... But yaushe zanje shopping...inason yankunne da sarka irin ta indiyawa... " "kar ki damu... Nasa a kawo maki kuma na zinari...sai kin zaba wanda yayi maki " ta fada mata tsalle tasleem ta daka tace "but hakan bazai hanani zuwa shopping ba kou... "ta fada kaman ba da kudi zaayi shopping ba, "aa bai hanawa... Kuma ki tuna zaki zabawa yayanki lefe...amma ki bari sai kin gana koyan abubuwan da zaa koya maki..." "alright then...good night ummahna.... Sai da safe... " "Allah "ya tashe mu lafiya... " ta amsa mata. The following day wajen karfe goma Driver dake fita dasu in bukatar hakan ya tashi yazo daukan tasleem, yau ma sai da ummhq ta ja mata kunne kan ta koyi duk abinda zaa koya mata sannan ta tabbbar ya zama sirri kar wani yaji ta amsa mata da tou, wata yar card na appointment card hajiya ta mika mata tana cewa "wanann card din zaki bada in kinje wajen secretary.. ." "OK ummah..." ta amsa mata sannan ta fita. Gaban wata katuwar building aka kaita sannan wani ya rakata zuwa wajen wata dake zaune Cikin wata office, nan tayi mata magana cikin wata turanci da b'ata ganewa sosai, b'ata tsaya wasting of time ba ta mika mata card din, nan yarinyar ta dauki waya ta kira tayi magana cikin yarensu bayan kaman minti seconds biyar ta nuna mata hanyar inda zata shiga. Cikin tunani tasleem ta shiga, one thing she knows for sure is ummah will not send her to a place that ia dangerous, tasan she's save, da confidence dinta ta bude kofar office din the office is well organised sannan da akwai wani wata yar gado gefe guda, da akwai statue wanda ke rufe da kaya so she can't tell exactly how it is, office din is perfect and look beautiful kaman wacce ke zaune cikinya, wata yar indiya ce zaune, matar bazata wuce shekara 38 zuwa 40 ba, face dinta dauke da medical glass sai kuma tana sanye da sari, hannu ta mika mata suka gaisa sannan tace "I am dr aisha shahid... And am sex therapist that will teach you how to spice things up in your bedroom... " ta fada mata sounding smart, tasleem shuru tayi brain dinta na yawo, few words ta dauka daga statement din, "sex therapist... Spice things up in your bedroom... " shuru tayi trying to remember what sex is ma, if baku manta ba I once said tasleem b'ata da irin wannan friends din da ake hiran banza, kou da kewayenta zasuyi basuyi daita because sun San how lousy she is, hakan yasan b'ata San many things ba, hajiya tasan tasleem sakarar yarinya ce and if she don't get any education about sex zata je gidan miji tana yayata duk abinda zaiyi mata because it will feel very strange. "sex... " ta Dan furta Don ta gano where she have heard of such words amma nothing, matar kura mata ido tayi tana kallon yanda duk hankalinta yayi wani waje, "yes sex... " matar ta amsa mata seeing how lost and confuse she is,(duk hiran da zasuyi cikin turanci ne amma zan saka. Hausa saboda better understanding ) "now kina iya fada min mene sex?.. " ta tanbayeta, shuru tasleem tayi sannan haka nan sai taji gabanta na bugawa, she don't know what this whole thing is all about, jin bata amsa mata ba yasa ta maimaita tambayar sai tasleem tace "can't remember... Na taba jin kalman... Amma na. Manta..." ta fad'a voice dinta na rawa, dariya matar tayi tace "kina nufin baki San abinda ake kira sex ba?.. "ta fada cikin mamaki tare da turancin ta wanda takeyi ahankali yanda tasleem zata gane without repeatation, ahanakli tasleem ta daga mata kai, kura mata ido tayi and she saw nothing but true, hannu matar tayi clapping For about saw biyu kou uku sannan tace. "wow... That is impressive... your mum did an extra job raising you... " ta fad'a cikin turanci, ita dai tasleem shuru tayi tana jiran tayi mata bayanai, mikewa matar tayi tashiga ta taka ahankali zuwa wajen wata locker ta bude, nan ta fiddo gaban mace na roba sai na namiji, shima na roba, da sauri tasleem ta Mike ganin abun da ke hannuwanta,. "seat down" ta umarceta tana komawa inda ta tashi, ahankali tasleem ta koma ta zauna amma babu abinda take kallo sai abun mace dake hannunta, b'ata damu ta kalli abun namiji ba sai irin nata data gani, na macen matar ta dauka ta fara cewa "wannan alaurar mace ce.... Kina dashi ina dashi... Kin gane?.. " cikin tashin hankali tasleem ta daga mata kai, daukan rubber joystick din tayi tace "shi kuma wannan is for men... Duk na miji da zaki gani yana da wannan... " da sauri tasleem tace. "all?.. " ta fad'a tana hadiye saliva "yes all...kou karamin yaro yana dashi...so Kinga in aka saka wannan " ta fada tana daga joystick din "cikin wanann" ta fada while thrusting the male into the female, "na macen... Shine ake cewa sex... Wato namiji ya saka abunshi cikin naki..." dr ta fada mata, tasleem ji tayi maganar yayi mata nauyi, she wonder why ummah zata sa a fada mata irin wanann abubuwan masu nauyin gaske, kawai she's thinking Kilan mistake akayi amma for sure ba da gangan ummah ta sa tazo wanann wajen ba "wanann shine practical bayani na sex... Kinsan kowa na iya sex... Amma not everyone can make it worth it... Why kike ganin mutum yana da tsaleliyar matarshi gida amma yabi sex worker... Wato masuyin sex Don a biyasu... Wani lokacin sabida na gjdan basu iya basu yanda na waje yake basu ba... Kuma shi namiji duk yanda kika hadi indai bazaki iya sarrafa shi a gado ba kyauwunki is zero... " ta fadawa tasleem da ke kallon rubber private part that are still stock into each other, ji tayi she's running a fever instantly, "mata da dama suna ganin yazo bude mashi yayi shikenan......basu San yanda zasuyi mashi yanda kou ya fita dole ya dawo ba.. Shiyasa maza da yawa suke neman mata yanzu"dr ta cigaba dayiwa tasleem da kou numfashinta da kyar yake fita bayani. (mata.. Mata.. Mata... How many times have I called you... Ku tashi tsaye ku gyara aurenku... It's not as if am perfect or am a master in what I say..aa ba haka bane... Kawai I know in na koyar kuma mutum ya koya yayi amfani dashi ya gyara aurenshi nasan for sure rabbi will reward me. This open and close thing like kofa doesn't work again, shi yasa all this igbo girls and calabar girls suke amshe mana mazaje, na daya matan arewa basu damu suci mai kyau ba sai kayan mata da sutura alhalin su cimakarsu da Tamu ba daya bane, mune Mai Da yaji, Mune garo garo, Mune taliya da mai da yaji, Mune abinci lami babu kifi or Nama at all let, in short all the low nutrient food end in the north, alhalin yanda cabbage da lectuces suke arha a nan basuyi a wasu garuruwan amma bamu damu mu dinga badawa a saya mana VA saboda miji bai kawo ba. Eat well and forget about kayan mata, kou su masu kayan matan sun San gaskiya zakiji ance kasha da madara kou ki dafa da Nama kou kaza, wayan nan a proteins AI kuma kou baki hada da komai ba zaiyi maki amfani a jiki, yanzu zikiga alhaji ya tashi ya sayawa karuwar shi mota kou gida sai ace asiri ne my dear no be all be asiri ooo, she knows how to twerk for him on bed ke kuma Kinyi wasa da damarki, pls in kana da neighbor igbo kou wani yare daban try and see their pot of soup Zakisha mamaki, shiyasa if wata rigima ta hadaku suka rikeka baka iya kwata, haka in sun kaman maka miji hmmm my dear say bye bye to him Don sai sun gama sucking both he's dick and pocket dry zasu bar maki fankon. If kin tsaya yin anyhow then you will surely see anyhow, ba a saka a fidda shine sex ba ooooo, give him something to remember, if not if those calabar or igbo girls suka kamashi sunanki sorry. Only anty can relate this this hahh [3/14, 6:28 AM] +234 703 008 7807: 18💛💚❤💜🧡 Sak'aci 💙💛💚❤💜🧡 ®Zuwairat (ummumaryam) 1⃣8⃣ Yanda tasleem tayi tsuru tsuru tana dai kallon wannan alauran na roba yasa dr mikewa ta daukesu daga kan table dinta ta maidasu wajen da ta daukosu,  takawa tayi ta dawo tana kallon yanda tasleem ta zubawa waje guda ido b'ata kou blinking,  the whole thing is very heavy for her to take,  jin maza suna da wanann abun da wanna matar ta fiddo da kuma yanda zasu shiga cikin juna makes her want to enter bathroom and feel how deep nata is,  "wai kina jin bayanai da nake maki kuwa... " dr ta fadawa tasleem,  da sauri ta firgita tare da dawo hayyacinta,  dr ta lura it's lot of her to carry,  shuru tayi for a moment sannna tace "kinsan nawa aka biya to book and appointment for you for four days?.. " ta tambayeta,  ahanakli tasleem ta girgiza mata kai,  "then it's better ki maida hankali Don duk abinda zan koya make kema sai Kinyi min... Banason kudinku yazama waste.... So you're going to give me your undivided attention... " "ok..." tasleem ta amsa mata cikin wata irin murya da kou kadan bai Kama da nata, "sex yana da amfani a cikin aure... Muddin kika iya kou da kuwa ya auri wata bazai jita kaman ke ba... Zaki kasan tauraruwa a wajenshi...not every woman is lucky to have what am going to teach you..  So listen,  watch and learn... Am I clear... " ta sake tanbayarta babu wasa "yes...ma'am... " ta sake amsa mata,  "good... Now you now sex is the connection of both female and male private parts... Amma ta yaya zakiyi naki yazo daban dana sauran?... How will you spice things up a bedroom dinki... How will you make him come when you're in menstrual circle, ...wane irin position zakiyi Wanda zai baki total orgasm...kinsan mace tana da g spot,  wato inda kou zaa shekara ana sex da su in har baa taba wajen ba bazata taba samun natsuwa ba... Wata g spot dinta kusa yake while wasu kuma nasu na nesa... In the case of wacce nata ke nesa in har ba ke kika dauki control yayin sex ba you will never get orgasm.... " tasleem sai kallon bakinta kawai take,  kou kadan bata san abinda take nufi da most of her words ba, "orgasm... G spot... Take over..." duk is blank to her,  b'ata taba jin kalaman ba,  b'ata san abinda suke nufi ba, "Kina da tambaya kafin mu cigaba?.. " ta tanbayeta kaman ta san abunda ke ranta,  shuru tasleem tayi vata amsa mata ba "pls kiyi magana... Duj abinda baki gane ba ki fada min am ready to give you more light... " ta fad'a mata,  "orgasm... " tasleem ta fad'a  sannan ta kara da cewa "Meye... Orgasm... " ta fada so shy, "well orgasm is the final results of having sex,...sex without orgasm is a waste of time and energy... Feeling ne Wanda zakiji duk jikinki ya dauka...it's most sweetest thing on earth... Babu abinda ya kaishi dadi... " ta fada wearing a naughty smile,  shuru tasleem tayi "any more questions... " "g.. Spot fa.... " "shi kuma waje ne Wanda in abokin rayuwar bai gano ba kou bai taba ba yayin sex bazaka taba samun orgasm ba... Shiyasa mata da yawa suke complaining kan basu samun orgasm yayi saduwa da mazajensu... Kowacce mace nada g spot Wanda na wasu na kusa na wasu kuma nasu na nesa,...wayanda nasu ke kusa sune sex kadan suke samun orgasm su kuma wayanda nasu ke nasa sune in basu San dabaran da zasuyi ba kou irin style da zasuyi ba suke samun matsala wajen samun gamsuwa da mijinsu... Abinda ke kawo wasu matsalar rashin gamsuwa shine  in alauran miji bai da tsawo kuma ke g spot dinki na da nisa... Wannan zai sa da wuya ki samu gamsuwa...amma in har kika iya styles daya kamata to with assurance zaki samu gamsuwa... Am I understood?.." ta fadawa tasleem that her brain is flying in the air, ta rasa why all this sudden lesson,  a nata tunanin she don't need any of this stuffs,  duk iya maganar ta gani take bazata iya maimaita wannan abubuwan gaban wani mahaluki ba., tasan she talks a lot but she won't dare talk about this. "kina da wata tambaya kuma?" ta tanbayeta cikkn clean English ahankali ta girgiza mata kai alaman babu tambaya,  "Very good... " ta fad'a yana mikewa,  Takawa tayi zuwa ga abunda ke rufe ta bude sai ga irin gunkin namiji irin wanda masu saida kaya ke ajiyewa sabosa saka masu kaya tsaye,  da sauri tasleem ta juya tana kallon abun With her eyes wide open,  "now zan dauki wanann as real namiji...and dashi zanyi amfani dashi wajen nuna maki yanda zakiyi riding mijinki In a way  da zaki samu natsuwa shima ya samu natsuwa,  mata da yawa basu samun jin dadin daya kamata saboda suna barin mazan da aikin, su babu abinda sukeyi saidai sy kwanta kaman kungi...shi kuma ba miji bazai tsaya kula da yanda zai baka jin dadi ba sai yanda shi kanshi zai samu jin dadi,...so yanda zai moreki kema dole ki. Fidda kunya ki moreshi...inda suna son kunya AI da basu bi k'aruwai ba... They want you to be decent outside but when yarage daga ke sai shi control him sexually..." ya fad'a tana tsaye kusa da katon gunkin,  tasleem bude baki tayi zatayi magana sai Kuma ta kasa,  her throat is so dry,  dr ta lura da hakan,  barin inda take tayi ta taka Zuwa wajen fridge ta dauko mata bottle water tare da cup, hannu na rawa ta amsa,  kaman mara hankali ta bude bottle din sannna ta zuba cikin cup ta hadiye da kyar, duk wanda zai ganta yasan tana cikin real tashin hankali,  the thing is in dai da gangan ummah ta turo ta wannan wajen then something is really fishy,  da kyar ta samu karfin halin cewa " why... Kike koyamin... Irin wannan... Abubuwan... " ta fad'a kaman Shes being force to talk. Dariya dr tayi tace "because it's time for you to know... " ta fad'a mata atakaice, takawa tayi ta koma kusa da wannan gunkin tana cewa "Now let's get started...like I said four days appointment akayi maki booking so today zan koya maki some styles and how it should be..." ta fad'a mata yayin da take Jan wannan gunkin zuwa wajen yar karamar gadon dake cikin office din,  kan gadon ta hau da gunkin ta kwantar dashi flat with he's back down on the bed, tasleem baki ta bude tana kallonta looking at the wonder of a life time, "remember na fad'a maki if nayi then it will be your turn... So watch and learn... " ta fad'a mata,  sari dake jikinta ta cire ya rage daga ita sai skirt din da rigar da bai kai cibinta ba,  kaman a mafarki ta hau kan gadon tare da haye kan wannan gunkin,  "lahhh... " tasleem ta fad'a kaman an fixge maganar daga bakinta, abinda ke neman faruwa ta zubawa ido,  she can't believe itace yau zaa ayi such abu a gabanta,  hannunta data ta dora bisa bakinta looking so surprised and speechless, tana kallo dr ta ware legs dinta ta hau daidai waist din wannan gunkin ta zauna straight kaman yanda aka zama kan kujera saidai ita legs dinta ware sannan ta kalli tasleem da komai nata ya tsaya tace "now watch me... Kinga yanda na zauna.. Assuming wannan mijina ne and ina zaune kan banana dinshi... Zan dinga riding dinshi kaman yanda ake riding horse... Wannan position is called cow girl... Now Kinga yanda zakiyi dingayi... " ya fad'a mata sannan ta dinga Dan sama da kasa da kugunta kaman mutum na kan doki,  sannan yanda takeyi da waist dinta sai ka rantse she's boneless , "with this position kece in control...he's under your mercy... Kuma dadin wanann position din is if g spot dinki is far zaki samu saurin natsuwa sosai...and ki sani ba wai riding kawai zaki dingayi ba...you will Also be romancing him...am I Clear... " ta tanbayeta,  tasleem was so absent minded. All this is too much for her to take in "kin gane?.. " ta sake fad'a mata,  sai lokacin ta dawo hayyacinta "ni... Ba.. Zan iya... Ba... " ta fad'a kaman tana koyan magana,  "zaki iya mana... Ni ba mace bace?.. I did it... So kema kina iyawa.... Babu kalman impossible saidai I'm possible... So you csn do it... " ta fad'a mata,  idanuwa tasleem ta lumshe not knowing what to say,  kaman mara hankali tace "da irin wanann abun zan dingayin hakan?.. " dariya dr tayi tace "you're so dump... Sorry I have to say it... Bakisan abinda mace dana miji keyi behind closed doors ba?.. Bada wanna gunkin zakiyi ba... You only practice with it Don in kin fara da real on Din zaki iya komai..bazaki shiga cikin jerin matan dake kwanciya miji yayi komai da kanshi ba... Bazaki shiga cikin jerin matar da sai da miji ya moreta ita bazata mori miji ba... Did you understand?.. " "so... Da.. Mutum... Zanyi haka?.. " ta fad'a tana nuna yanda yake zaune kan wanna abun "yes for crying out loud... Ki sani it's hour daily.. So it's better kj maida hankali..." "da wa zanyi?.. " ta sake tanbayarta sounding so stupid,  hannuwa dr ta daga tana cewa "ya zaayi in sani... Ni iyaka in koya maki.. Now me na kira wanna style din?.. " ta tanbayeta daga inda take zaune,  shuru tayi because a nata tunanin b'ata fadi sunan wannan style din ba,  ganin tayi shuru yasa tace "it's call cowgirl. Now it's your turn... " ta fad'a tana mikewa daga kan abun da take zaune,  ganin b'ata tashi ba yasa ta dauko whip wato bulala Mai shegen tsawo,  wanna it's abinda aka fad'a mata, " if she argues threat her with a cane...she will surely do as you said... " hajiya ta fad'a Kata yayin da take mata booking, ita da dr have come a long way because ita tace same therapist dake yiwa yaranta training before marriage, tasleem na ganin abinda ke hannunta tayi saurin mikewa tana cewa "zanyi... " ta fad'a heading to abinda ke kan gadon,  babu wasting of time ta cire mini hijab dake kanta da sauri tazo zata hau matar tace "remove your shirt... I need to see your waist... " ta Fad'a, inda babu bulala a hannunta da gardama tasleem zatayi amma ganin da akwai bulala yasa kou magana batayi ba tayi saurin cire kayan dake cikin ta which is doguwar riga irin tasu sai Wanda daga ciki,  nan ta tsaya daga ita sai wando da bra "now start... " ta umarceta babu wasa,  da sauri tasleem ta hau kan abun amma kou kadan b'ata iya kada waist dinta kaman yanda wannan dr tayi,  sai  sama take tana kasa tana juyawa Don kar ta zaneta unexpectedly,  bulala dr ta saka kan waist dinta sai tayi saurin ciki dashi "perfect..... Now haka ya kamata waist dinki ya kasance... Kin gane... " da sauri tasleem ta daga mata kai alaman ta gane,  "do it again... " dr ta sake umartarta, da sauri ta lankwasa waist dinta cikin ranta tana tashiga uku Don ji tayi kugunta na ciwo "it hurts... " ta fad'a tana shafa hips dinta,  "yes because it's for tje first time... But with time saki saba... " ta fad'a mata,  haka tasleem ta cigaba da riding wannan abun kaman minti biyar sannan tace ta sauko tana cewa "if you go home... Zaki cigaba da yi yanda gobe da kin zo zakiyi min perfectly,... " "ba sai kin ganni goben ba... " tasleem ta fad'a cikin ranta,  tana sauka ta Kama kugunta alaman yana mata ciwo,  rigarta ta dauka zata maida dr ta dakatar daita tana cewa "we still have more... " ta fad'a mata sanann zaunar da abun sannan ta sake hawan kan wannan abun amma this time ba gaba ta bashi ba,  baya ta bashi sannan ta dauki hannun abun ta zagaya waist dinta ita kuma ta zagaya da hannunta baya tana shafa mashi kai "now tell me meye bambancin wannan dana dazun... " ta tambayi tasleem dake rike da waist dinta kaman wata old woman,  "dazun fuskantar shi kikayi.. Yayinda yake kwance. Yanzu kuma baya kika bashi while he's sitting... " ta amsa mata kaman zatayi kuka sabida yanda take tsaye babu riga, "excellent.. So wannan is called reverse cowgirl... " ta fad'a tana dora rolling waist dinta a hankali,  har da wani nishi take saki kaman she's together with a real man "kina ganin yanda nake da waist dina.. Tou muddin zakiyi wannan ke kanki bazaa kwareki ba... Ki kasance wacce ta san hakkinta sexually... Ba wai ki zama toy na jin dadi ba alhalin shima kayan jin dadin na tare dashi amma ki bari dadi ya wuce ki... ".ta fad'a mata tana dafa keyarta while rolling kaman she's dancing, bayan kaman minti biyar ta sauka bayan tasleem ta tabbatar mata da she understand, nan ta umarceta da itama ta zo tayi ta gani, she tried tayi irin nata but she couldn't, sai da taga kaman zata doketa sannan ta maida hankali ta farayi da kyau. "now in kin je gida... Zaki dinga practicing.. Gobe in kin zo it's the First thing you will do before muyi proceeding," "OK..." tasleem ta amsa mata, nan dai ta umarceta ta maida kayanta, da sauri ta maida kaman it's the only thing she have been waiting for. Sallama sukayi daita ta fita abubuwa da dama suna yawo cikin kanta, tana fita ta tarda driver daya kawota gefe guda yana jiranta, da sauri ta shiga motar looking so dull, yayin da yake bude mata mota sai da ta kurawa gabanshi ido kou zata gan irjn wanna abun da dr aisha ta nuna mata amma nothing. Tana isa gida ta wuce bedroom dinta without looking for ummah, ummah taji sanda ta bude kofar so tasan she's back, amma shuru b'ata shigo ba, in before ne tana shigowa zata nufo duk inda ummah take don tayi mata shagwaba amma sai yau ta wuce dakinta kawai, tana shiga bathroom ta wuce Don wanke kanta saboda kyarmar abinda nan data hau, sai da ta fito daure da tiwel ya zauna bakin gado tana tunani, babu abinda take hangowa sai wanann matar da wannan abun, sai kuma practical definattion of sex, "what's going on... " ta furta a hankali tana Dan karkata kai, kwanciya tayi nan wajen sai kuma ta sake shiga bathroom tare da cewa towel dinta don ganin if nata gaban Nada girman na robar abba it's nothing compared to it. Ita dai ta shiga tunani that hours passed without her noticing, tunda take vata taba zama tayi tunani kou nazari kan wani abu ba sai yau, it gives her serious imagination, she wants to talk about it but for once taji bazata iya fadawa kowa ba. Ummah kyaleta tayi har sai lokacin lunch sanann sannan ta shiga dakinta, kwance ta tardata tana kallon sama, tana jin an bude kofa ta firgita tare da mikewa zaune, duk tayi sukusuku, "gimbiyata ashe kin dawo... When?.. " ta fad'a kaman batasan she's arround ba "tun dazun... Inason bacci ne... " ta fad'a sounding very matured for the first time, shiyasa in da ya cika wayau tou he or she definitely know alot, sanin things about rayuwa especially marriage yana sakawa wasu natsuwa, nifa I don't mind my maryam growing up like like tasleem amma banda surutu part, amma yaran yanzu ido wiki wiki daga shiga inda dad dinsu yake sun san burouban da akeyi, "Kinyi baccin?.. " hajjya ta tambayeta, cikin kasala ta girgiza mata kai, "why tou... " hajjya ta tanbayeta "nothing. ." ta fad'a kanta kasa sannan kaman zatayi kuka, mikewa hajjya tayi tana cewa "tashi ki saka kaya ki fito mu. Ci abinci.. An Kawo tun dazun kar ya huce... " ta fad'a trying to leave "ummah ni ban ma jin yunwa... Sam bani da appetite... " ta fad'a sounding very innocent, "why tou... Wani abu na damunki ne?.. " "no ummah...kawai ban jin cin abincin ne... " "meke damunki?.." ta sake tanbayarta, "nidai ummah jikina babu dadi.. " shuru ummah tayi tana Dan komawa ta zauna bakin gadon "is it about inda kika je? " ta tambayeta, shuru tasleem tayi bata b'ata amsa ba, "my dear it's for your own benefits.... Kinsan muna cikin wani irin zamani ne... Irin zamanin da wanda bai iya ba shine zai wahala... " Fashewa tasleem tayi da kuka tana cewa "ni wallahi ummah ban so... Ban k'ara zuwa" b'ata k'arasa ba hajiya ta dora mata hannu bisa baki tace "kar in karaji... Duk abinda zaa koya maki fdole ko maida hankali ki koya... Kina jina?.. " jiki na rawa tasleem ta daga mata kai while crying kaman daman tana jiran opportunity to burst into tears, "nidai ummah Allah na gani ban so... Kilan ma baki san abinda take koya min ba... Wallahi iskanci ne... " ta fad'a cikin kuka, "eh naji.. Banson sanin abinda take koya maki.. Kawai kiyi abinda ta sakaki... " hajjya ta fad'a mata, "ni sai da fadawa mummy na... Kuma bazan je gobe ba... " ta fad'a cikin kuka "naji.. Tell her... Amma gobe you're going again... Sai kiyi kwana hudu kina zuwa... " ta fad'a tana mikewa, Volume din kuka tasleem ta k'ara tana cewa "ni ban zuwa... " "zan hadaki da Aliyu ne... Shine maganin ai.. Ki cigaba da maidamin magana... " "sorry ummah ban karawa..." ta fad'a tana kuka, "maza taso kici abinci... "ta fad'a mata babu musu ta Mike daure da towel, nan ta sake kaya a fito, abincin Dan dole taci ba don tana jin dadin abincin ba, kaman tana tauna dusa haka take ji. The following day ma ta shirya, tana kuka ta shiga mota sai office din Dr aysha, tafi minti goma a bakin kofarta sannna ta samu courage din shiga. for masu requesting 15/18 gashi, so now officially we're starting from 22 tunda na turo 19/21 tuntuni. Thanks [3/14, 6:28 AM] +234 703 008 7807: 19❤💚💜🧡💙 Sak'aci ❤💚💜🧡💙💛 Zuwairat (ummumaryam) 1⃣9⃣ Dr ta lura da yanda eyes dinta suka koma ciki,  yanda tasleem ga rana haka ta ga daren jiyan,  it's the most longest night of her life, kou kadan batayi bacci ba,  tunani kawai ta kwana yi, kawai tana tunanin why ummah zata sa a koya mata abubuwan manya,  saboda serious thinking and sleepless night har da headache ta tashi but ummah tayi forcing dinta dole sai tazo,  kawai gani take ummah ta daina sonta,  cikin ranta ta ayyana in suka koma Nigeria bazata k'ara zuwa wajen ummah ba, tana turo baki ta samu waje ta zauna,  Dr murmushi ta sakar mata tare dacewa "how was your night... " ta tambayeta,  tasleem b'ata amsa mata ba sai turo baki take, "hope you have good night rest because you look dull... " ta fad'a mata sounding very friendly,  idanuwa tasleem ta daga ta kalleta kawai ta saukesu,  Allah kadai yasan how much she hates her for all what she's teaching her, "you're not talking to me kenan... Well ba komai.. Wata rana zaki amshi number na kice zakiyi Magna Dani.. Ni kuma zan yi maki shuru... " Dr ta fad'a mata,  "Kinga ubanda zai Amshi number dinki... Yar iska kawai... "tasleem ttafada cikin ranta, "now kafin mu cigaba daga inda muka tsaya zakiyi min bayannin abubuwan da muka yi magana a kai jiya... Sannan zaki nuna min yanda akeyin styles da kuma sunayensu... " Dr ta fadawa tasleem. banza tayi daita har sai da taga ranta ya baci sannan ta tasleem tayi bayani kuma tayi practical,  "you're such a wonderful learner... Your life partner zaiji dadi... " ta fad'a mata, hararanta tasleem tayi ta wutsiyar ido "our next lesson is another sex style Wanda ake kira da spoon..." ta fad'a tana mikewa, wajen wanann gunkin da aka sake rufeshi taje ta bude tana janshi zuwa kan wannan gadon all over again "na shigesu... " tasleem ta fad'a cikin ranta tana tunanin yau ma Allah ya kawota, bayan ta kwantar ra abun sai ta kwanta a gabanshi,  saitin ass dinta daidai kugun abun,  hannunshi ta zagaya waist dinta dashi sannan ita kuma kanta ba kwance yake kasa ba,  ta Dan daga kai ta zagaya hannunta keyan abun tana shafa in a romantic and breath taking way "now Kinga yanda ake spoon...zaki kwanta a gaban  shi ki bashi baya while he will be connected to you... Sannan bazaki kwanta haka an babu komai ba... Aa... Zaki dinga shafa kanshi kina kissing dinshi shima yana kissing dinki saboda bakinku zai tabo juna at this position,  ..." ta fad'a mata,  tana kissing abun da ta Dan daga kanshi zuwa saitin bakinta,  bayan kaman minti biyu sai ta sake position. Kasa ta koma yayin da ta dora wanann abun kasa,  tasleem ta kalla tana cewa "Kinga wanann is the most popular sex position,called missionary or face to face... Wannan position din zai baki daman fuskantar masoyinki kiga halin da yake ciki as in is he in pleasure... Zai baki daman eye contact dashi... You will feel take in he's breath while he takes in yours...sannan zai baki daman wasa da kirjinshi da kuma kissing dinshi to your satisfaction... Wasu suna saka pillow a karkashin partner dinsu for proper penetration...sannan ba ajiye legs dinki zakiyi kan gadon ba... Zagaya waist dinshi zakiyi legs dinki giving him proper way... " ta fad'a tana zagaya legs dinta a kugun abun sai shafa chest din abun take tana kallon tasleem da kallo daya zakayiwa face dinta dariya ya kufce maka saboda yanda ta saki baki tana kallon ikon Allah amma dayake Dr vata da wasa batayi dariya ba, she continue demonstrating in a way that tasleem zata gane,  yanda takeyi kou jakki ya gani zai koya because it's practical sannna Tana yinsu dalla dalla, tasleem was just imagining gata da wani tana irin wanann watsuwar,  tasan ranar ma ba zai zo ba,  ranar zatayi haka da Mai rai,  kou yanzu she's been force to watch,  Allah kadai yasan abinda takeji cikin ranta,  "Kinga duk wanann abubuwan the most important thing is your reaction... Ki tabbatar kina Moaning kina mashi kuka... Show him kina jin dadin yanayin da kike ciki.. Show him he's a hero and babu namjin da zai iya replacing dinshi,  ki nuna mashi at that moment da kuke tare dashi you can die for him.... In har kina wanann kou da kuwa Allah ya kaddara ya k'ara wata since we're Muslims and men are permitted to marry more than one...bazai taba mantawa dake ba... What am giving you is a secret many woman does not know... Not all havr the previlage of meeting a therapist... So kiyi amfani da damanki..." ta fad'a tana rolling waist dinta a gaban abun daga inda take kwance kan wannan abun, tasleem Jinta kawai take, duk a tunanin ta lokacin bazai zo. Ba da zata bukaci such advice, "like I said...jikinki nashi ne and nashi naki ne... Ki Moreshi to your satisfaction.. In ma baki moreshi ba someone else will...so ki zama matar da miji zaiyi shawara daita saboda yasan nobody like you a part from his mama... " ta sake fad'a mata, "hope kina kallon duk abubuwan da nake maki because soon zai zama turn dinki... " ta fad'a mata tana mikewa, daga nan sai ta kwantar da abun again flat kan gado ta hau kanshi without facing him, bayanta na kallon abun,  "wanann shi ake kira submissive... Ke kadai zaki yi aiki... You will be pumping him at your will and desire... Yayi maki suubmiting kanshi kiyi yanda kike so dashi so it will be perfect if kina sama kina kasa sannan kina yi kaman kina rawa,  ki juya bombom dinki every angle, remember zai dinga kallon ass dinki so do it to make him proud of what he have as a wife... " ta fad'a Tana sama da kasa sannna tana jujjuyawa da bombom dinta kaman yanda yan bariki ke rawa a club,   tasleem kallon ta kawai take,  she can count the numbers of time datayi numfashi kou tayi blinking,  one thing she know is this Dr is extra perfect and extra bitch,  she does it perfectly,  kugunta kaman babu bone kou guda,  yanda take da waist dinta kaman tana rawa,  cikin ranta tasleem tana tunanin kou vata iya exactly abinda take ba she will surely learn how to dance with her waist like that,  saboda it's looks so nice,  sai ta turo waist dinta ciki sai ta tura waje kashin bayanta ya dan fito,  tasleem surely knows she will never forget any of the things she's seeing, sai da ta kusa minti biyar tana abu guda sannan ta sauka daga kan abun ta zauna dashi tana cewa "the next one is called angel riding.... " ta fad'a tana zaunar dashi,  bayan ta gama sai ta dora hannunshi kan gadon for support sannan ta hau ta zauna kanshi tare da zagaya legs dinta da waist dinshi  tare da rungumo kanshi zuwa kirjinta tana shafa kanshi da jikinshi yayi da take riding dinshi, "Kinga a haka... Duk nisan g spot din mace and duk kankanta alauran partner dinki..zaki samu orgasm... Saboda am sure it will touch your g spot... Kiyi shi to your satisfaction.... " ta fad'a tana rungume dashi sanann tana shafarshi tana kissing dinshi tare da riding dinshi, taslem dai kallo take looking so breathless,  "yanzu kuma we're going to the style which is riding camel... " ta fad'a tana sauka yanzu Kwantawa tayi ta saka abun a kanta sai ta dora kafarta kan shoulder dinshi, "you see how beautiful and pleasurable it is... Wannan dole yakai inda maki kora... It will dive into the place you want it to reach...yummy... " ta fad'a tana licking bakinta,  tasleem almost Burst saboda kyama da takaici,  wanann abun is too much for her to take in,  b'ata san lokaci zai zo da ummah zata hadata da such person ta koya mata such things ba,  b'ata san one day she will thank her because of things that awaits her a future ba,  she's just  focused on the present and don't think about the future Haka ta  gama ta sauka tana cewa "yau munyi a kalla 4 different hot styles,  now inason ki taso and show me how well you understand them all... " ta fad'a mata heading back to her seat, idanuwa tasleem ta lumshe trying to remember their names, "missionary...angel riding.. Sub... " sai kuma ta manta karashen,  "missive... "Dr ta k'arasa mata "yes... Submissive... " b'ata k'arasa sunayen ba Dr tace "well ki dinga yimin demonstrating... I will understand better... " ta fada mata while relaxing in her chair,  cikin fargaba tasleem ta mike, yau sanye take da skirt da riga amma sai da Dr tasa ta cire rigar ya raga daga ita sai bra kaman jiya,  nan fa ta hau gado tana demonstrating, tana sauya sunan da styles din har sai da Dr ta gyara mata,  she really tried for a starter kuma ba Don komai ba sai Don kar a dauko bulala,  babu abinda tasleem bazata iyayi ba maimakon duka,  she so much love her skin kuma bata son abinda zai tabata,  nan dai tayi har da serious suffer,  data gama ta sauka ta tako taha tafiya ahankali zuwa inda kayanta suke,  ahankali ta duka ta dauka Dr na kallon yanda take abubuwa,  she loves her personally because she's intelligent,  sannan she's smart and have good memories,  most of wayanda take koyawa sun san abubuwan amma she's the first person that doesn't know what this whole thing is,  hakan yasa ta burgeta sosai,  "we have few more styles to go sannan mu koma ga oral sex... Now abinda nake son kiyimin is in kinje gida ki samu book sai ki rubutomin all we have done here,  it's your assignment... Am I clear?.." ta tambayeta,  ahankali ta daga mata kai,  nan dai ta dauki bag dinta da Vail dinta datayi rolling ta fita zuwa driver dake jiranta, . yau kam falo ta tarda hajiya,  kai ta kauda gefe sai tafiya take da sauri Don ta shige,  ummah na zaune sai kallon ta take sai da ta kusa shigewa tace "wato tasleem kin raina ni kou... " ta fad'a sounding so angry amma bai kai ciki ba,  da sauri tasleem Ta juyo tana jin wani iri Don bata taba jin ummah ta kira sunanta kai tsaye ba,  at times she wonders if ummah ta san sunanta because gimbiya take kiranta tun tana yar baby,  baki ta turo tana cewa "ummah...sorry... " ta fad'a tana dawowa inda take,  kauda kai hajiya tayi tare da harde hannuwanta a chest alaman itama tayi fushi, kusa daita tasleem ta zauna tana cewa "kinji ummah sorry. ...ban karawa...." ta fad'a kaman zatayi mata kuka, janyewa ummah tayi daga kusa daita tana cewa "babu wani you're sorry... Kawai kin raina ni... Don't worry.. Zan sa Aliyu yayi maganin ki in mun koma gida..." kawai sai tasleem ta fara kuka yana cewa "ummah ban karawa.. Ni kar ki hadani da wannan mugun... Kiyi hakuri ban karawa..." ta fad'a tana dora kanta kan kafar hajiya, "tou tell me me nayi maki kike fushi Dani.... " "nidai ban son wanann matar... Abubuwan  da take koyamin sun girmeni...wallahi ban jin dadin hakan nidai... Pls kar in k'ara komawa... " ta fad'a tana kuka sosai,  kanta hajiya ta shafa tana cewa "gimbiyata... Kin manta yanda nake sonki?.. " "aa ban manta ba ummah... " ta fad'a cikin kuka "then kina tunanin zan kaiki GA abinda zai zama cuta a gareki?.." ta sake fad'a mata,  cikin kuka tasleem Ta girgiza mata kai "then why yanzu kike tunanin cutar dake zanyi har kike fushi Dani?.. " ta tamabayeta tana shafa mata kai,  "sorry ummahna... " ta fad'a still crying,  "tou nayi hakuri... Amma kika k'ara such habit bazaki ji dadin abjnda zansa ayi maki ba.. Kindai san ban duka amma ina da masu duka... " da sauri tasleem tace "aa ummah dan Allah ki bar maganar duka mana... Ni ban son duka... Kuma Bazan karayi maki hakan ba.. I promise... " ta fad'a  Cikin kuka gami da shagwaba, "naji...now hope kina gane abubuwan da ake koya maki, .." baki ta turo tare da rufe face dinta tana cewa "eh ummah ... Amma ummah...ni Bazan iya yiwa... Kowa ba... " ta fad'a feeling so shy,  shafa kanta hajiya tayi tana cewa "ashe gimbiyata tana da jin kunya... " ta fad'a tana dariya ganin yanda ta rufe face dinta sosai Tak'i budewa,  "my dear the most important thing is ki koya kuma ki san abinda duniya ke ciki... It totally your decision to use what you learnt or leave it... Amma am 100% sure wata rana kou bani da rai zaki ce Allah ya jikan ummahna for giving me this knowledge.... " hajiya ta fad'a mata cike da sonta,  ita dai tasleem rufe face tayi not knowing what so say. "dear after lunch sai ki fara shopping tare da lefen yayanki kou... " hajiya ta fad'a mata "ummah wai dole ne ni zan saya mata kaya?.. Ki saya mata mana... " ta fad'a tana turo baki, "wato enemity din ya koma kan matar yayarki tun bai aurota Ba..." ta fad'a tana dariya,  "ni ummah babu enemity... Kawai dai banson wahalal da kaina tunda nasan itama ba sona zatayi kaman yanda shi MA bai sona... " ta fada tana turo baki "nifa na fad'a maki ba wai bai sonki ba... Surutunki ne bai so..kuma kou ni AI na fad'a maki banason kina yawan hayaniya da magana babu control... " ta fad'a mata,  "ai ni ummah haka Allah ya yo ni kou.... Kuma ni wallahi mummy cewa take in baki ya dade baiyi magana ba wari yake.... " dariya hajiya tayi tace "my gimbiya jiya nayi missing dinki... Kin barni kadai a gidan nan babu abokiyar hira... Kar ki k'ara fushi Dani kinji kou... All I want for you is the best in everything..." "yes ummah... " Wajen karfe hudu tasleem da driver suka fita zuwa babban kasuwar dake cikin garin Mumbai,   tasleem rasa abubuwan da zata saya tayi sabida rudewa,  riga da wando irin na indiyawa saida ta sayawa kanta guda goma sannna ta sayi biyar na lefen Aliyu,  tanayi tana turo baki,  Wanda ta zubawa kanta is the best while she select cheap and ugly ones for the new bride, cikin mugunta kawai take sayen kayan, babu abinda take cewa sai "ba dai ni zanyi maka selecting kayan mata ba... Zaka gane AI... " ta fad'a while selecting kayan da suka dade a ajiye. Daga nan ta koma Bangaren jewelries,  hujen hancinta  bai gama warkewa ba amma saboda different designs na abun sakawa a hanci da take gani sai da ta sayi wasu ta cire na hancinta ta saka sabo, she look so gorgeous with the new look and the radiant skin, sai nuna halinta take na surutu despite b'ata jin yaren suma basu jin nata bai hanata magana da Hausa tana nune nune ga Wanda ke nuna mata kasuwan ba shima babu abinda yake sai dariya saboda funny attitude dinta. Jewelries ta saya kaman su Kasheta like wise tayi exactly yanda tayi ga kayan matar Aliyu, sai dariyar mugunta take yayinda da take selecting kayan,. Haka ta dinga siyayya kaman ba da kudi ake saya ba, she spend lots of money for herself tunda and little for matar Aliyu, (ramin mugunta ka ginashi kadan... Because it may be same you that will tumble inside) A gajiye ta dawo gida ta kaya niki niki, "daman nasan halinki..baki iya rangwantawa kudi ba... Now kawo kayan nan ki juye su in gani..." ummah ta fad'a mata, babu musu ta juye dukkan nata a gefe guda sannan ta juye Wanda ta saya Don lefen Aliyu a gefe guda far away from hers Don kar MA yayi mixing da nata, sai da ta gama warewa tacr "ummah gasu.... " ta fad'a sai dire dire take looking so excited, wajen nata kayan that are so breath taking ummah ta kurawa ido for about a minute sannan tace "amma gimbiyata Allah yayi maki albarka... Allah ya baki aljanna... I know I can count on you... Kalli wannan wonderful designs din... gaskiya lefen nan yayi... " ummah ta fad'a knowing deep down what's happening, haka rayuwar take, in dai ka San halin mutum, shikenan, abu kadan zai yi ka gane inda ya dosa, kou da baa fadawa ummah ba tasan confirm wanna cheaps ones din ta sayawa lefen Aliyu and the nice ones are hers, baki ta turo ta tana cewa "ai ummah ga nata chan... Wanann duka nawa ne... " ta fad'a cikin shagwaba, baki ummah ta rike tana Dariya, sai da tayi Mai isanta sannan tace "aa... Wannan dai ne nata... Wannan naki ne... Ke zaki saka su... " ta fad'a tana nuna cheap ones din, kafa tasleem ta fara bugawa kasa Tana cewa "wallahi ni ummah aa... Wanann nawa ne... "ta fad'a tana kokarin fashewa da kuka, "ai baki isa ba... Yanzu Don baki da hankali wannan shine zamu saka akwatin lefen yayanki... Tou ki saurareni kiji Yanda Kika sayosu haka zaki sakasu... " tsalle tayi ta fadi kasa ta fara tirje tirje tana ihu tana cewa "zan sako su... Wallahi zan sauyasu... Nidai ban son wannan... " ta fad'a cikin matsanacin kuka, kawai ummah Banza tayi daita ta dinga kuka, tattare masu kyau ummah tayi ta shiga dakinta dasu while ta bar tasleem da kukan bakin ciki, duk ta watsa kayan dakin tana rolling a kasa, data ga babu Mai rarrashinta sai ta Mike face dinta sharkaf da hawaye ta shiga dakin ummah tana b'ata hakurin bazata sake yin such behavior ba, sai da ta dinga bawa ummah hakuri sannan ta amince ta b'ata kudi ta koma ta sauyo kayan. Tana dawowa ta shiga dakinta da exercise book dake hannunta, wanka ta shiga ta fito tayi sallah, dakin ummah ta shiga tayi mata good night, "gimbiya tun da wuri haka?.. Bazaki yi min hira ba kenan... " ummah ta fad'a mata, "sorry ummah....wanann Dr ta bani homework... Zanje inyi... " ta fad'a feeling shy, dariya ummah tayi tare dacewa "good night... " ta amsa mata, da sauri tasleem ta shiga ciki ta sake kayanta zuwa na bacci sai ta zauna ta bude exercise book din tare da pen ta fara remembering abinda ake nufi da sex, idanuwa ta lumshe as it all rush in, babu abinda take ji sai voice din Dr da image dinta, kawai sai ta tsinci kanta da jin wani irin abu, something she never felt before... Something she don't know what's called. Thanks [3/14, 6:28 AM] +234 703 008 7807: 20💙🧡💜❤💛 Sak'aci 💚🧡💙💜❤💛 ®Zuwairat (ummumaryam) 2⃣0⃣ Ahankali ta Dan shafa kasan marata dataji ya kulle mata tare dacewa "washhhh... " b'ata san abinda ke damunta ba amma remembering abubuwan da Dr aisha takeyi ya sa ta ji wani iri,ji tayi wani abu ya zubo mata under her, "oh no... Not now... " tafad'a tana mikewa,  da sauri taje wajen small bag dinta ta bude ta dauki pad guda daya sai da pant ta Kama hanyar bathroom,  sai da ta shiga ta cire pant dinta sai taga ba jini bane as she was expecting sai slippery  whitish abu,  Dan b'ata face tayi tana saka hannunta sai taji wajen is so watery,  "kou Meye wannan kuma... " ta fad'a tana kallon yanda abun ke da yauki, she do have small discharge amma ba irin wanann da yayi yawa lokaci guda, wannan tashin datayi da kuma b'ata sakawa ranta komai ba yasa feeling din da ya kusa taso mata ya koma lokaci guda.  Ruwa ta Kama ta sake pant sannan ta dawo ta fara demonstrating da kanta tana tunanon sunayen tana rubutawa,  she spent hours doing tje homework, sai da ta gama all she can remember sannan ta kwanta,  idanuwa ta lumshe thinking about the real thing,  how it's going to be,  with how she's going to do it, baki ta tabe tana tunawa cewa ita duk mazan da ta sani b'ata ga  Wanda zata iya tayi dashi ba,  haka ta dinga tunani kala kala before she slept off.  Now da akwai change a rayuwar tasleem fiye da before,  at least now she thinks, ba kaman before that zata kwata ta ayi mata poem tayi bacci ba, Now she will relax and think about few things before sleeping off. Yarima kam bai wani damu da hidima data dasoshi gaba ba,  yanzu sau biyu kenan yana samu dirty wet dream, he will wake up with a smile and sit on he's bed wondering of he can get this for ever. Tunda ummah ta tafi bai taba tunanin tasleem ba,  asalima bai saka ta cikin ranshi kou na minti guda ba, all he told himself is zai auri wata and bazai Bari maganr lousy tasleem ta dagila mashi lissafi kou kuma saka shi tunanin komai ba,  all he knows is she's family and she will be staying a gidanshi,  yasan he feed her well sanann duk yanda sutura zaiyi tsada he can afford it for her,  amma in return zatayi mashi wanki,  the only thing he do think about is yanda zai Dan ci ubanta kafin ya fita harkarta. He really thank Allah da maza suna da daman auren mata from one har 4, inda mace guda daya kawai akace namiji ya aura da ya mutu saboda bakin ciki, gani yake babu abinda zai tsinta daga gareta kuma kou zai samu bai so because b'ata cikin ranshi kwata kwata. He misses his mother so much and yana counting ranar da zasu dawo,  ana gobe zasu dawo zaije lagos sai su hau jirgi su dawo tare, he can't wait to see her. Yanzu tunda aka saka mashi biki farida ta tada hankalin ta,  she have been calling bai dagawa,  tazo office kuma a hana ta shiga,  ba wai he don't care about her ba amma that thought that others have seen her naked won't ket him go back to her amma duk da haka rashida ta fi mashi tasleem sau dubu. Rashida duk hankalinta ya tashi as a results b'ata magana da tasleem, it's not because she cares about her sosai but it's because she's her ladder to her prince charming,  kou kadan b'ata son nisanta daita, she want her close yanda zata dinga samun latest info about her, b'ata good two two days b'ata je gaida hajiya zainab ba,  sai taje ta dinga marairacewa tana cewa "mummy I miss besty Dan Allah ki fad'a mata ta dawo haka nan..na gaji da zama babu ita... " take fadawa hajiya zainab duk sanda taje,  wanann shi yasa hajiya zainab ta k'ara kaunarta,  babu Mai bibiyar yarta kaman rashida,  she never thought it's on a purpose. Yau ma as usual bayan breakfast tasleem taje office din Dr, nan Dr take fad'a mata yanzu zasuyi few more styles sai suyi maganar oral,  sex, hannu ta mika mata tana cewa "yanzu let's see what you have for me.... " ta fad'a mata,  da sauri tasleem ta bude bag dinta ta dauko  book din datayi aikin da aka b'ata ta mika mata,  nan ta amsa tana dubawa for about 10 minutes sannan ta rubuta A,  kallon tasleem tayi before saying "am impressed... Kinyi kokari sosai.. This shows we have not been wasting time... Bravo... " ta fadawa tasleem,  murmushi tasleem ta saki without saying anything. mikewa tayi ta hau kan table dinta tana cewa. "shi wannan style din Wanda ake kira da delivery style shi kuma mace zata kwanta kou saman table kou gado... Kinsan shi sex babu inda baa yinsu muddin baku da yara... Amma inda akwai yara ne ake restricting inda ake yinshi... Tou zaki kwanta kan gado kou table but ramin jikin daga waist dinki zuwa kasa suna kan shoulder din partner dinki... Shi zaiyi thrusting to he's satisfactions,..." ta fad'a tana nuna mata yanea zata dinga waist dinta while he's doing the riding job, daga nan kuma ta koma wajen gunkin ta Mai dashi kan knees dinshi yayi kneeling, "kina kallona kou... " ta fadawa tasleem dake kallonta, babu anything like surprise idanuwanta anymore because a nata tunanin she have seen it all,  so She feel relaxed and watch because tasan soon zai zama turn din ta to do same, bude legs Dr tayi kaman yanda mutum je zama kan kujera ta zauna kan daidai saitin da joystick yake tana cewa "shi kuma wanann is called ice cream... Kinsa yanda ice cream. Ke da dadi?... Haka shi wannan style din yake da dadi... Zaki dinga sama da kasa... " ta fad'a tana mata practicing yanda zatayi to have the good ride and fun,  sai da ta gama ta Mike tana cewa "my dear ina ganin zamu Dakar da styles  haka nan... Amma we have lots and lots of sex styles, most of namiji ne in control,  abinda yasa na koya maki wannan is shi in bai sani ba at least ke kin sani... But bet me it's more fun in your partner ya san more of it...you will bring your idea shi kuma ya kawo naki..hakan zaisa bed room dinku ya zama the most pleasurable place on earth for both of you... Amma in shi kadai ta iya ke baki iya komai ba zaizo yayi yanda shi zaiji dadine sai ya barki kina neman magani saka jin dadi... Hope kina gane abinda nake fad'a maki?.. " "yes... " tasleem ta amsa mata calmly with respect, "amma in ke kika iya shi kuma bai iya ba kin more mashi... Sai kiyi mashi yanga as you wish... " ta fad'a tana dariya, murmushi kawai tasleem ta saki feeling a bit free than the two previous days. "yanzu zamuyi magana kan oral sex... " ta fad'a mata tana mikewa,  inda wannan organs suke ta shiga ta dauko male organs din ta dawo ta zauna,  kallonshi kawai yana saka tasleem tashin hankali because it's so freaky frighten and disgusting,  zama tayi tana tace "kinsan munyi magana kan cewa sex is the connection na both male and female organs,  yanzu kuma zamu yi magana hanyar bawa miji pleasure without sex...shi ake kira oral sex... Kin gane... " ta tambayi tasleem dake faman kallon abun hannunta,  da sauri ta daga mata kai alaman eh, "well shi oral sex is mostly zaki saka wanann a bakinki ne... " ta fad'a tana kai abun hannunta baki, aikam na take tasleem taji amai ya wani taso mata,  Allah ne ya rufa mata asiri da tuni ta wanke desk din Dr da amai, ganin abinda Dr ta tura bakinta is the most irritating sight she have ever seen in her whole life,  da sauri ta Mike ta Kama hanyar bathroom dinta hannunta cike da amai while wasu na diga kasa despite she tries to hold it kar ya zuba,  tana shiga ta dafa sink ta dinga amai,  Dr ajiye abinda ke bakinta tayi ta Mike tabi bayanta rike da cup din ruwa,  babu abinda ke tashi cikin dakin sai kakarin amai, tafi minti biyu tana amai sannan abun ya lafa,  tana daga kai da idanuwanta suka ciko da kwalla Dr ta mika mata ruwa,  amsa tayi ta bude tap ta kuskura bakinta tare da wanke Wanda tayi sannan ta dan kurbi ruwan. Line line Dr ta dauka tayi magana kaman na seconds talatin ta ajiye,  nan da nan wata ta shigo da mopper tayi mopping wajen da amai ya diga,  fitowa tasleem tayi tana nishi,  just remembering abinda ta gani alone makes her want to vomit out her intestines,  bayan sunyi settling Dr tace "wato kina kyama kenan... That's why kike amai.... " ta fad'a tana kallon tasleem da idanuwanta ke cike da kwalla tab, "if har partner dinki zai iya yi maki then kema kiyi mashi... Bance dole ki dinga yi mashi ba but it's very important as we're in 21 century and men loves a lady Who knows how to handle their needs... So I will teach you how to do it but won't demonstrate tunda yana sakaki amai... " ta fad'a mata,  tasleem dai sai nishi take,  nan Dr ta fara fadin yanda zatayi da tip of her tongue da sauransu,  irin kallon da tasleem ke mata irin kallon it's no possible tayi such thing, "oral sex kala kala ne,  kina iya mashi daga durkushe while yana tsaye kou yana zaune,  kina iya mashi while in yana kwance... Just know how to do it... " hannu tasleem ta daga mata alaman zatayi magana,  baki ta bude amma saliva cike,  da sauri ta Mike ta zubdoshi sanann ta dawo ta fara cewa "wai wannan abun... Badashi..suke fitsari ba?.. " ta fad'a trying to control what she's feeling inside, "yea shine mana... " "kuma zan.. Saka a baki na... " ta fad'a tana nuna bakinta,  dariya Dr tayi tace "eh mana.. Ba wani abu bane... " ta fad'a in a carefree way, "Dr... Nidai ba zan iya ba.... Pls ki bar maganar... " ta fad'a tana sake rufe bakinta Don kar ta sake amai,  dariya Dr tayi tana cewa "irin ku ne fa masu shan miji kaman lollipop... " da sauri tasleem dake faman b'ata face tace "pls ki daina... Ni bani ma da miji... Kuma kou ina dashi.. Bazan iya ba... " tafad'a saliva na taruwa bakinta,  dariya Dr ta sakeyi tana cewa "well nima banyi advising mace kadai ta dingayi ba... But assuming mijin zai bude naki yayi maki wasa ke bazaki yi mashi ba... " ta tambayeta,  da sauri tace "nawa me... " ta fad'a idanuwanta waje, "nan mana... " Dr ta nuna gabanta daga inda take zaune,  "Allah ya sauwake.... Why will I do that... Kawai i learnt abubuwan da koya min Don kar ummah tayi fushi Dani... But am sure I won't put any of it to use.." ta fad'a sounding so sure, "really.. Kina ganin ranar da abinda kika koya zaiyi maki amfani bazai zo ba?.. " Dr ta tambayeta, "yes... " ta fad'a freely, "OK than... About the oral sex... Ki sani ba dole bane...actually I believe indai shi bazai yi maki ba there's no need ke kiyi mashi... Indai shu zai dinga kyamarki then kema ba sai kinyi mashi ba... Sex pleasure ne na ku biyu.. So dole kowa yaji dadi... "  "wai Dr pls inyi tanbaya?.. " inji tasleem,  "yes you're free... Daman ina fushi dake you don't ask questions... " ta fad'a tana gyara zamanta Don jin abinda zata ce, shuru tasleem tayi amma bakinta na motsi b'ata san yanda zata furta abinda zatace "waiting pls... " inji Dr, "kawai barshi am shy... " ta fad'a Tana rufe face dinta tana rufe face dinta "yes shyness is good...but meeting me is an opportunity... Din haka ask anything you want to ask... Because in bakiyi yanzu ba ba lallai ki sake samun Mai baki amsar daya kamata ba... " "nidai kawai.   Inason sanin... Kowanne namiji... Yana... Sex. Da kowacce mace... Don ni ban tabayi ba... Kuma abun maza... Yana kai wancan... "ta nuna na kan table dinta,  baki Dr ta rufe tana dariya sosai saboda how funny she sounds,   "well the first answer is yes duk namiji in ya kai munzalin aure yana iya sex..shiyasa akeson ayiwa masu aure da su je su dinga abubuwan da suka gan dama waje... Haka itama mace.. In ta balaga zata iya jin shaawa..sanann zancen size kuma baki iya ganewa sai kin gani... " "nidai pls ki bar min wanann maganar...nifa ba aure zanyi ba... "" ta fad'a tana rufe face dinta "I didn't say that...yanzu dai back to our previous discussion about oral sex...  Da akwai Wanda zaki samu shima ya samu at the same time... Shi ana kiranshi da 69, wato kanshi kasa nashi sama maana,  yanda zai hau kanki abunshi a bakinki naki kuma a bakinshi... Kinga double pleasure for both of you... " inji Dr,  tasleem jinta kawai ta dingayi, mikewa Dr tayi ta kwantar da gunkin kasa tana nuna mata exactly how 69 oral sex is done, tasleem kin kallonta tayi because b'ata iya ganin wanann mugun abun, the thought of it kawai yana sa taji amai. Baya ta dawo gida ta dinga tunanin abinda tayi, baya minti biyu b'ata shiga bathroom Don zubda saliva ba, q haka har hajjya ta gane something os wrong amma data tambayeta sai cewa tayi babu komai, dadi hajiya taji because at least she knows ta Dan fara sirri. Ba karamin shopping tasleem tayi a India ba, yansu kam tayi hankali yanda take sayawa kanta kaya masu kyau haka take sayawa matar Aliyu, b'ata k'ara son kai ba because ummah tayi warning dinta kan in ta k'ara hakan ita zata kwana ciki, so she's obedient and buy the best of everything for herself and herself again. Kafin su bar indai ba karamin kayan gyaran jiki aka hadawa tasleem ba, kayan kamshi kam baa magana. Daga indai suka tsaya dubai just for kayan lefe, akwatunan da tasleem ta saya sunyi kyau sosai da kuma tsada, jallabiyoyi kam baa magana, she bought it kaman ita zata saka because duk abinda ta saya is her taste. One thing that is strange tunda ta ga Dr aysha is yanda take kallon gaban wandon maza, in har namiji zai wuce kusa da inda take sai ta dan kalli gaban wandonshi for a second or two sannan ta dauke kai, she really want to see kou kadan ne, gani take she will be lucky to come across unzipped trousers. Yau jirginsu ya tashi zuwa lagos, as planned yarima was at the airport tare da guard guda daya Don tarbar ummah dinshi, wajen karfe hudu jirginsu ya sauka, yarima rungume ummanshi yayi kaman zaiyi mata kuka sai magana yake kasa kasa yanda babu Mai ji, da ka ga yanda yake yi kasan shagwaba kawai yake mata kaman ba babba ba, ita kuma sai shafa bayan kanshi take. Tasleem na tsaye gefe ummah sanye da black dubai gown da yasha design din blue color sai dankwalin ma blur Wanda tayi simple rolling dinshi, dan abin hancin dake hancinta sai dangling yake yana daukan ido saboda Mai kyau da tsada ta saka, tunda ta hangeshi ta take kallon gaban wandonshi, har ya runguma ummah vata daina kallon wajen ba, shi kuma sam kaman Allah vai ajiyeta wajen ba bai lura da hakan ba, kaman an ce ya daga idanuwa sai ya ganta, farat guda yaga ta sauya mashi, her skin is glowing and hujen hancin yayi mata kyau fiye da tunanin Mai karatu, "ummah... " ya fad'a sounding a bit confused, sai lokacin tasleem ta dauke idanuwanta daga inda take kallo, ummah kallon fuskar yarima tayi, nuna face din tasleem yayi before saying "ummah... Why.. Kika Bari... Tayi hujen hanci... " ya fad'a sounding confused, irin he have to say something, daure face tasleem tayi tana turo baki "kou inq ruwan shi... " ta fad'a under her breath yanda babu Wanda zaiji, ummah ba yarinya bace so she knows he just have to say that just to involve her in his conversation, "yayi mata kyau ai... Kou kaima santi kake... " ummah ta amsa mashi, daure face yayi yana cewa "ummah... Kin dai san banason wanann tarkacen kou... Banason hujen hanci... " ya fad'a yana Dan sata kallon yanda take turo baki tana magana Wanda babu Mai ji, dariya kawai ummah tayi b'ata tanka mashi ba, daga idanuwa tayi sai idanuwansu ya hade, "sai kin cire wannan abun... Yau ba gobe ba... " ya fad'a mata babu wasa "chabdin... " kawai ta fad'a mashi, shi Kuma yace "we shall see AI... " mota suka shiga sai gidansu na lagos. A gajiye tasleem ta kwanta Don ta huta, sai ta tuna da rashida da kuma family dinta, da sauri ta tashi ta je inda ta ajiye wayar ta kafin su bar kasar ta dauko ta kunna, yana gama booting tayi dailing number rashida, aikam kaman tana jira tayi picking har dayi mata kukan shagwaba, nan hira ya barke a tsakanin su, she was gisting her about her journey and many other things amma kou kadan b'ata fad'a mata about seeing therapist ba, babu abinda take cewa "besty naga duniya naga rayuwa.... " ita kuma sai tace "what exactly did you see... " sai tasleem tayi replying da "idanuwana sunga abinda bakina bazai iya furtawa ba... Amma trust me besty naga abubuwa.. Kan uba... "ta fad'a remembering everything she have learnt, "but ki tuna Kinyi min alkawarin tankar idabuwana kike a Achan... Now you're saying bazaki iya fadamin ba... Mun ma b'ata.... " inji rashida, da sauri tasleem tace "haba rabin rai... Kinsan babu haka a tsakanin mu... " "tou tell me... Everything.. Pls I want to know... " ta fad'a mata, nan tasleem tayi shuru for a moment before saying "kawai dai Nasha fama ne... Komai na chan daban dana nan... Shiyasa... " ta fad'a mata, shuru rashida tayi because tasan there's more, abinka da mugun mutum Mai mugun nufi she knows she's hiding things from her, kou kadan batason tasleem ta fara boye mata abu because hakan zai sata cikin matsalar da b'ata san ranar fita ba, " shikenan tunda bazaki fad'a min ba... " tasleem zata bude baki tayi magana aka bude kofa, kaman daga sama sai ga yarima yana shiga dakin cikkn tafiya irin ta kasaita, salati tasleem tayi tare da sakin wayar, babu abinda rashida ke cewa sai "hello... What happened..." take ta maimaitawa jin tayi salati. Thanks. [3/14, 6:28 AM] +234 703 008 7807: 21💛❤💜💙🧡 Sak'aci 💚❤💜💙💛🧡 ®Zuwairat (ummumaryam) 2⃣1⃣ Tasleem ta manta rabon da ta shiga irin wannan tashin hankalin,  ji tayi komai nata ya tsaya lokaci guda,  tamkar lion ya shigo maka daki when you're having fun haka take ji,  "ummah!!!!" ta fad'a da karfi tana kokarin mikewa,  sanye take cikin singlet da bump  short,  babu bra a jikinta so her full breast is showing how full it is,  shi kanshi yarima bai iya cewa ga exactly dalilin daya sa ya shigo,  amma haka nan he feel Like coming into her room kuma yanda take does not help matters at all, "ummah... " tasleem ta sake kira while looking so frightened and scared,  Jan baya tayi tana ware legs without caring if hakan ya kamata or not, hannu daya yarima ya dora mata kan baki sanann ya yi stretching hannunshi daya gabanta yana cewa "now give me.... " ya fad'a babu wasa,  cikin tashin hankali tace "Meye?.. " rashida kam taja jin voice dinshi yayi magana ta lumshe idanuwa tare da dora hannu kan chest dinta Don har lokacin wayar is connected,  she can hear them loud and clear,  kawai sai taji hawaye ba taro mata saboda kishi da bakin ciki, "wanann abun na hancinki..." shine abinda yarima ya fad'a mata yayi da hannunshi ke Mike a gabanta,  turo baki tayi tana cewa "ai nawa ...ne kou..."  ta fad'a cikin tsoro,  "maidamin magana zakiyi?.. " ya fad'a sounding very angry, da sauri tace "aa... " "then remove it this instant kafin in ballaki... " ya fad'a sounding very real, hannunta na rawa ta saka. A hancinta ta fara cire nose ring din, kuka ta farayi while removing it,  tana gama cirewa ta dora mashi a hannu,  "na k'ara ganin kin saka... Zaneki zanyi... Kuma if you tell ummah... Na shigo nan dakin.... Kin san sauran..." ya fad'a atakaice yana barin dakin,  yana fita tace "Allah yaisa.... Mugun kawai... " ta fad'a tana kuka sosai, ganin kukan daga zaune bai mata dadi kaman yanda ta saba yasa ta kwanta kan. Gadon tana kuka sosai tana rolling daga farkon gadon zuwa Karshenta,  saida tayi Mai isanta sannan bacci yayi gaba daita. Rashida kam tun tana hello har ta gaji ta kashe wayarta. Bayan sallah magrub ta shigo dakin ummah,  suna tare da yarima,  kallo daya ummah ta yi mata tasan tayi kuka,  "gimbiya me ya sameki?.. " ta tanbayeta tana mika mata hannu,  kaman Mai koyan tafiya tazo ta zauna kusa da hajiya,  "me ya sameki... " ta sake tanbayarta tana kallon face dinta,  "babu komai... " ta fad'a tana fashewa da kuka tare da dora kanta kan kafar ummah,  yarima rasa inda zai saka kanshi yayi saboda takaici Don gani yake tun baa je koina ba ta fara rainashi,  before b'ata shigowa dakin in dai yana ciki, in kuma tana zaune ya shigo fita yake,  kukanta cika mashi kunne yayi amma baison tashi Don kar ta fadawa ummah abinda ya faru but he's sure indai zai tashi daga wajen confirm sai ta fad'a ta hadashi fad'a da ita he miss her so much and he don't want to upset her. "ba... Komai... " ta fad'a tana kuka,  kallon face dinta tayi da kyau sanann tace "ina nose ring dinki yake... " hajiya ta fad'a tana kallon sanann ta kalli yarima daya sadda kai kasa,  shuru tasleem tayi tana kuka,.sake juyawa tayi ga yarima ta ga dai bai daga kai ba kuma da ka ganshi kaga mara gaskiya "me kayi mata... "shine tambayar da ummah tayi mashi, bai daga kai ba yayi kaman bai san she's talking to him ba,  hannu ta daga ta lafta mashi a baya tana cewa "I said me kayi mata,.. " yarima zabura yayi yana shafa bayanshi, "ni babu... Ruwa.. Kuma ask her ki gani... " ya fad'a yana mazurai da idanuwa,  kallo daya zakayi mashi ka gane bai da gaskiya, "yanzu Aliyu zaman da zakuyi kenan... Zalunci zallah?" "babu abinda nayi fa... " ya fad'a yana hararan tasleem dake kuka hankalinta kwance, "dalla rufe min baki... Now tashi dauko min nose ring din kafin ranka ya baci... " ta daka mashi tsawa, "ummah Nifa I don't like it..." ya fad'a yana matsawa daga kusa daita don kar ta kara dukanshi because na farkon yayi mashi zafi sosai especially daya zama a gaban tasleem, "hancinka kou nata.... " "nata... " ya amsa mata "then go and bring it back... Ai she's not under u ...yet... "idanuwa tasleem ta daga ta kalli ummah b'ata gane abinda wanann yet din ke nufi ba "sai kayi hakuri in ta shiga under you sai kayi abinda kakeso...kuma put this in mind... Ina nan ina sauraron duk abinda zakayi... " ta k'arasa maganar ta,  tasleem na son magana amma not in front of him, "ummah kina ja min raini... " ya fads yana turo baki looking so childish, "Kaci gidanku da raini... Wallahi ranka zai baci in baka dauko mata abinta ba... " ta fad'a mashi tana nunashi da yatsa daga inda yake zaune dan nesa, hannu ya saka cikin aljihunshi ya fiddo ring din ya ta matsa kusa da ita ya mika mata. Mikawa tasleem da ta daina kuka yana nazarin abinda ummah ta fad'a tayi,  makale mata kafada tayi tana cewa "zan saka sabo... Ni ban son wannan kuma... " ta fad'a cikin sangarta,  haushi yarima yaji wato bazata taba ba saboda shi ya rike, "ummah kin gani kou... "ai shikenan   soon zai zama daga ni sai ita... " ya fad'a yana mikewa "in ya rage daga kai sai ita sai ka Kasheta ai... Dan rainin hankali kawai... " ta fad'a mashi while his heading out side. Da sauri tasleem ta Mike tana cewa "ni ummah kina wata magana Wanda van gane abinda yake nufi... Shima yayi wata magana Wanda ban san inda ya dosa ba.... " b'ata k'arasa ba ummah tace. "tashi kije kiyi sallah it's time... " ta katse ta because she might end up telling her kuma b'ata son tayi hakan tunda mahaifiyar ta b'ata yarda ba,  "ni ummah ki amsa Mani... " ta fad'a mata tana mikewa zaune "nace ki tashi kije kiyi sallah kou... " ta sake fad'a mata,  babu musu ta mike amma ba Don ta bar maganar ba,  she will pray and get back to the same issue. Tana fita hajiya ta dauki waya ta kira hajiya zainab, cikin so much excitement hajiya zainab tayi picking tana mata maraba da zuwa sauka,  "wai gimbiya b'ata kira ki ba kenan... " ta tambayeta, "wallahi fulani bamuyi waya daita ba tukun..." inji hajiya zainab,  "Allah sarki.. Ya kuke... Da fatan duk Kuna lafiya... "  "alhamdulillah fulani... Kun dawo lafiya?.. Kuma ya jikin hope you're getting better... " "alhamdulillah... Da sauki sosai... It's a success..." "Masha Allah... It's a great news... " hajiya zainab ta amsa mata, nan dai suka danyi formal hira for about 3 minutes sannan hajiya amina tace "it's about tasleem... Wai baki ganin ya kamata ta sani tun yanzu?.. Bikin sauran just 5 weeks fa... " ta fad'a mata cikin damuwa, "ai fulani tasleem yarki ce... Ni riko nayi maki... Kawai abinda yasa wancan lokacin nace kar a fad'a mata is because ba zata maida hankali ta koyi abubuwan da zaa koya mata ba... Nasan rigima zata  dingayi wa mutane... shiysa amma duk sanda kike so ai sai a fad'a mata... " hajiya zainab ta fad'a mata, "kin amince in fad'a mata kenan...i know how to control her... " ta fad'a tana dariya,  ajiyan zuciya hajiya zainab ta saki tana cewa "amma gaskiya fulani you're a life saver.... Tunda kuka tafi babu abinda nake tunani sai yanda zan fad'a mata in kun dawo...it's like a stone off my chest right now... Nagode sosai wallahi... In har kin fad'a mata sauran zai zo da sauki... "hajiya zainab ta fad'a cikin excitement dake fita cikin voice dinta, "ai kema kinsan Bazan barki da ita banyi komai ba... Nasan halin mutuniyar ai... Insha Allah duk yanda makuyi zakiji... Balle ma gobe zamu dowa gida... " "Allah ya kaimu... Nagode kwarai... Inama duk cowife su zama kaman ke.. You're such a nice person..  Bazan iya boye maki farin cikina ba... Allah ya bar zumunci... " ta fad'a cikin jin dadi,  murmushi hajiya amina tayi tana cewa "ai kema you're a good sister... Yanda kika daukeni haka na daukeki... Baki taba nuna rashin kirki gareni ba... Kin karramani tamkar ni ba kishiya ki bace... Ai zainab saidai ince Allah ya sa wanann zumuncin ya Dore... " "ai hajiya ya riga ya Dore... Saidai fatan Allah ya bada zaman lafiya da kuma lafiya Mai amfani... " ta fad'a mata,  nan dai sukayi bankwana. Mikewa hajiya tayi ta shiga bathroom ta fito,  tana fitowa ta tarda tasleem zaune tana jiranta,  kou magana basuyi ba har sai da hajiya tayi sallah,  hannu ta mikawa tasleem tazo inda take,  "naga bakinki dauke da magana...now tell me Meye... " ta tambayeta,  "ni ummah naji yaya nacewa soon zai rage dagani sai shi a gida... Kuma kema kince am not under him yet... Ni na zama confuse ummah.. Me yasa kuke furta such words.... " ta fad'a tana kallon face din ummah,  Dan murmushi hajiya ta saki tare dacewa "gimbiyata kenan.... Ashe kina jina... " ta fad'a mata tana massaging hannunta a hankali, "eh mana... Dan Allah ummah meye?.. " ta fad'a voice dinta na rawa, "wai gimbiya baki san an sakawa yayanki biki ba?.. " "wane yaya?.. " "Aliyu mana... " ta amsa mata looking straight into her eyes, "ni ban sani ba... " ta amsa mata,  "tou in baki sani ba ki sani... An saka mashi biki..." "tou ummah ni ina ruwana?... Nidai ummah kk fad'a min maanar statement dinku... It's confusing pls... " ta fad'a jikinta na rawa saboda abinda taji yana fadi dazun ya mugun tada mata hankali wato soon zasu zauna daga ita sai shi,  ai she will prefer she dies than to be under same roof with him alone. "nidai yanzu alkawari zakiyi min... Kou me na fad'a maki kice Allah yasa hakan shi ya fi alkhairi... Banson gardama kou kuka kou tadawa kai hankali,... Am I clear.." inji hajiya,  shuru tasleem tayi for a moment before saying "ni ummah Meye... " ta fad'a about to break down, "aa sai Kinyi min alkawari... Bana son rigima.. Kinga ba lafiya gareni ba...don haka if you want to hear promise me... " hajiya ta fad'a mata cikin rarrashi,  shuru tasleem datayi ready tayi kuka tayi b'ata amsa mata ba alaman no deal,  "tunda Kinyi shuru tashi ki bani waje... In yayi tsami sai kiji.. " "ni ummah dan Allah menene ...ni ki fad'a min kawai... " ta fad'a tana kokarin fashewa da kuka "na dai ce banason kuka kou... " da sauri tasleem ta daidaita kanta tana cewa "bazanyi kuka ba... " ta fad'a sounding firm amma kawai daurewa take,  she's about bursting in to serious tears saboda takaici da fargaban abinda Aliyu ya fad'a dazun da kuma maganar ummah amma she want to hear the reason behind that statements, "Kindai yi alkawarin no tears kou... " ahankali tasleem ta daga mata kai,  "yauwa gimbiyata... As I was saying an sakawa yayanki biki..kuma kinsan kou wacece the lucky girl?.. " ta tanbayeta,  zura mata idanuwa tasleem tayi without saying a word or reacting to her question, hajiya b'ata damu ba ta cigaba da cewa "na Dade ina aduar Alllah ya bawa autana mace na gari da kuma gimbiyata miji na Gari...tou kinsan at times Allah make a what seem impossible possible... Kuma in har mutum zaiyi fatan na gari Allah zai bashi abinda ya dace... Kawai sai ga Mai. Martaba da super excited news cewa yayiwa Aliyu mata ke kuma yayi maki miji...." jin anyi mata miji alone makes her widen her eyes to full length,  her stupid brain baiyi mata analysing abinda ke faruwa ba,  "ummah miji fa... Ni babu mijin da akayi min... " ta Fad'a jikinta na rawa sosai, "relax in k'arasa mana...sai mai martaba ya yanke hukunci a hadaku aure da Aliyu... " ai jin abinda ummah tace yasa tasleem fasa k'ara Mai daukan hankali Mai Sauraro, da sauri aka bude kofa  yarima ya leko yana cewa. "ihun Meye wannan " ya fad'a not stepping in to the room,  still wani irin k'ara tasleem ta sake fasawa tana cewa "wallahi ban auren baki.... "ta fada sounding very real while sleeping on the ground tana bubbuga kafa sosai kaman zata karya kanta :wallahi ban son shi... " ta fad'a tana nuna yarima dake tsaye bakin kofa trying to see what this shouting anf ranting is all about, yana ganewa it's because of him ya ji wani irin haushi ya taso mashi "gimbiyata Kinyi min alkwarin bazakiyi kuka ba... " ummah ta fad'a tana Kama legs dinta saboda yanda take bugasu kaman zasu balle,  "kema Dan ubanki babu Mai sonki... " yarima ya fada in a voice that doesn't care if he's mother is around or not  wai kaman shi wanann yarinyar take cewa batason b'ata son baki,  only if she knows the number of glamorous girls dying to have his number "kai Dan ubanka bazaka bar nan ba... " hajiya ta fad'a sounding very angry, "ummah baki jin abinda take cewa... " ya fad'a sounding so. Angry, juyawa yayi ga tasleem dake faman kwalla ihu time to time yace. "Dan uwarki kika yarda akayi auren sai na yanka ki... So it's better ki dinga ihu har a fasa...." bai k'arasa ba yaga hajiya zata Mike,  baya yayi yana cewa "keep crying... In short ki kashe kanki kowa ma ya huta... Banza parrot... " ya fads yana barin wajen,  "zan had'aka da Mai martaba... Badai rashin kunya kake min ba... " ta fad'a tana komawa ta zauna ganin ya fita, "ummah kashe kaina zanyi... Wallahi ban sonshi.... Ni ban auran shi.... " tasleem ta fad'a cikin matsanacin kuka tana sikewa saboda yanda take bare baki Tana ihu sosai,  "gimbiya yi shuru kiji wani abu... " hajiya ta fad'a mata Cikin rarrashin  shuru tayi tana nan kwance hawaye sai fita suke daga idonta suka shiga cikin kunnenta,  idanuwanta sun kada sun koma ja jir kaman VA nata ba,  "kinsan in kina kuka zan bashi dama ya zaneki... Wannan qi VA zancen kuka bane..." "ummah daman baki sona... " ta fad'a sounding so tired "haba gimbiyata duk duniya da akwai wacce tafini kaunarki...." "ummah in kina sona.... Bazaki yarda ba... Kinsan mugune... " ta fad'a crying so seriously, "wallahi ina tabbatar maki Aliyu vai isa ya yi maki wani abu da baki so ba... Bangaren ki daban nashi daban... Ba lallai ki dinga ganinshi ba... " "ummah kina jin yana cewa.... Zai yanka ni... " ta fad'a cikin shessheka,  "bai isa ba wallahi.... Kou kadan bai isa ya tabaki ba... Kawqi kiyi hakuri ki dauki kaddara.. Nima bani na hada ba... Mai martaba ya hada... Kou kina son kiyi abinda zai sa yace baki da kunya... " da sauri tasleem da hawaye ki fita ta both edge of her eyes ta girgizawa hajiya kai, "yauwa my gimbiya tou kiyi shuru.... ki bar kuka. if not in Mai martaba yaji cewa zaiyi baki girmama na gaba... " "ummah.. Ni ban sonshi.... Banason baki... " ta fad'a cikin kuka sosai, dariya ne ya kufcewa ummah yanda ta dage ita b'ata son baki "my gimbiya baki san black is bea ba... Ai baa sayan baki amma ana sayan fari... That shows baki is very expensive that duk kudin ka baka iya Saye... Pls ki bar daga Hankalinki... Kinji my love.... " "nidai ummah ban so... " ta fad'a tana mikewa, "sai na fadawa mumnyna... " ta fad'a tana kuka hannunta bisa kai ta fita, duk kukanta ya cika corridor din dake gidan, yarima na zaune dakinshi yana jin ihunta sanda ta wuce ta kofar dakinshi, kawai he's praying she should commit suicide or cry herself to death, kou kadan bai damu ba, abun takaice wai an ja mashi tasleem tana cewa b'ata sonshi, shi that is a very special guy to many ladies, Don ma bai tara mata amma duk yarinyar da yayi tarayya daita sai ta soshi like crazy and today a girl he hates with so much passion tana da bakin cewa b'ata son shi, all because iyayenshi sun ja mashi, tunda akayi maganar auren nan bai ji ranshi ya baci kaman yau ba, wani irin zafi yake ji a zuciyar shi, jin kalamanta makes him want to drive knife into his chest, wato shine bakin da b'ata so, he never felt so insulted, "zaki sha mamaki.... You will be surpriss..." ya fad'a yana shafa kanshi daga inda yake zaune. Tasleem na shiga dakinta ta wulla kanta kasa ta sake fasa k'ara kaman Wata Mai aljanu, babu abinda take cewa sai "sai dai in mutu... Wallahi ban auran wanann mutumin... " ta fad'a tana laluben wayarta dake gabanta amma kuka vai barinta gani, tana dauko wayar tayi dailing number mum dinta, hawayenta ya cika saman wayar, hajiya zainab na daga wayar taji tasleem ta fasa k'ara da karfi, daman tana da voice Mai kaifi, nan take hajiya tagane da akwai matsala, "mummy.... Mummy... Baki sona.... " ta fad'a cikin matsanacin kuka. "besty... What happened.... " ta tambayeta voice dinta na rawa sannna gabanta na mugun faduwa Don tasan she knows already, tasleem shuru tayi mum dinta na magana amma b'ata iya amsawa, she remembers lokacin da ake kiranta ana fasa mata an saka mata biki amma her mom will say it's a lie, ta tuna sanda mum dinta ta turata abuja gidan kanwarta, now she remember how foolish she is, wai a saka mata biki da someone like Aliyu amma tana nan b'ata sani ba, "mummy kin gama Dani... " ta fadawa mum dinta dake faman kiran ta da sunaye masu dadi Don ta kwantar mata da hankali, "wai my angel me ke faruwa... Why wannan ihu... " "mummy you know... Kinsani mummy kashe kaina...ban iya auren wannan mutumin... The person that hate me da passion...." "haba my besty... In kin kashe kanki what will happen to me.... Haba kiyi hakuri mana... " "no mummy... Kashe kaina zanyi.... " ta fad'a tana kashe wayarta, nan hajiya ta shiga tashin hankali, dailing number hajjya amina tayi, taba picking tace "fulani... Tasleem na cewa kashe kanta zatayi... " ta fad'a cikkn matsanacin tashin hankali, "yar uwa ki kwantar da Hankalinki... Babu abinda zatayi wa kanta, ..." tayi assuring dinta, "tou fulani... " ta amsa mata sanann ta kashe wayarta, mikewa hajiya amina tayi da kyar, ta Kama hanyar dakin tasleem, tana bude kofa taga tasleem na kiciniyar bude windows din dakinta, da sauri hajiya ta kira yarima ya fito da gudu saboda yanda ta kwala mashi kira, yana zuwa yaga tasleem ta tsaya a bakin window alaman zata dire. Thanks22💛❤💜💙🧡 Sak'aci 💚❤💜💙💛🧡 ®Zuwairat (ummumaryam) 2⃣2⃣ Allah yake jarrabar bayi, don saukaka masu hanyar samun shahada, kamar yadda aya mai zuwa take sanar da hakan: “Idan wani ciwo ko miki ya same ku, to hakika ciwo ko miki irin sa ya sami mutanen (a yakin Badar), wadancan kwanaki muna jujjuya su ne a tsakanin mutane, don Allah ya san wadanda suka ba da gaskiya (daga cikin ku) ya kuma sami shahidai daga gare ku. Allah kuwa ba ya son azzalumai. Kuma don Allah ya tsarkake wadanda suka ba da gaskiya, ya kuma hallakar da kafirai.” Kuma Allah madaukakin sarki yace: “Hakika dukiyoyin ku da ‘ya’yan ku fitina ne, kuma a wurin Allah lada mai girma yake.” Ya ku bayin Allah! Ku sani, lallai Annabi (SAW) ya kasance yana renon sahabban sa a kan yin hakuri da dukkan nau’o’in sa. Kuma hakan yana bayyana a fili karara idan muka dubi irin zaman Annabi da sahabban sa a garin Makkah. An karbo hadisi daga Khabbab Dan Aratt. Yace; Mun kaiwa Manzon Allah (SAW) kuka, yana mai ta da kansa da wani mayafin sa a inuwar dakin Ka’abah. Sai muka ce masa, shin ba za ka nema mana taimakon Allah (a kan abokan gaban mu ba), shin ba za ka yi muna addu’a ba? Sai Annabi (SAW) yace: “Tabbas cikin wadanda suka gabace ku a kan kamo mutum a haka rami a kasa a sa shi a ciki, sannan a zo da zarto a sa shi a kansa, a raba shi gida biyu, ko a rika tsefe naman jikin sa da matashin kai na karfe, amma duk da haka ba zai bar addinin sa ba. Na rantse da Allah al’amarin wannan addini zai cika har matafiyi ya tafi zuwa Hadaramaut (cikin kasar Yaman), daga Sana’a ba ya tsoron komai sai Allah. Sannan da fargabar kura ta far wa dabbobin sa. Sai dai ku kuna da gaggawa ne.” Abin nufi a nan, yana umurtar su da suyi hakuri a kan addinin su, kamar yadda wadanda suka gabata suka yi hakuri. Kuma da sannu azabar da kafirai suka yi musu za ta gushe. Ya ku bayin Allah! Ku sani, lallai ta kowane hali mutum ba ya wadatuwa daga yin hakuri, domin kuwa yana jujjuyawa ne tsakanin abin da ya wajaba yayi, da wanda ya wajaba ya bari da kuma abin da aka kaddara masa mai gudanuwa a kansa kwatsam. Ga kuma ni’ima da ta zama dole ya gode wa Allah a kanta. Idan kuma a koda yaushe bawa bai fita daga wadannan halaye ba hakuri ya zamar masa dole har zuwa ranar mutuwa. Hadisai da maganganun magabata a kan falalar hakuri suna da yawa. Ga kadan daga ciki: An karbo daga Ummu Salamah tace; na ji manzon Allah tsira da amincin Allah yana cewa: “Babu wani Musulmi da wata masifa za ta same shi sai ya fadi abinda Allah ya umarce shi da shi, wato yace: “Daga Allah muke, kuma ga Allah za mu koma, ya Allah ka ba ni ladan jarrabawa ta kuma ka maye mani da abin da yafi ta. Face sai Allah ya maye masa da abin da yafi ta.” Ummu Salamah ta ce, yayin da Abu Salamah (mijin ta) ya rasu sai na ce wane Musulmi ne yafi Abu Salamah, gida na farko da suka yi kaura zuwa ga Manzon Allah, sannan duk da haka sai na fada, sai Allah ya musanya mini da Manzon Allah (SAW). An karbo daga Abu Hurairah, yace; hakika Manzon Allah (SAW) yace: “Wanda Allah yake nufin sa da alheri, sai ya jarrabe shi.” An karbo daga A’isha Allah ya yarda da ita tace: Manzon Allah (SAW) yace: “Babu wata musiba da za ta sami mumini face sai Allah ya kankare masa laifukan sa ta dallilin ta, hatta daidai da kaya idan ya taka.” Ya kai Dan uwa na Musulmi! Ka yi hakuri da makwabcin ka, da abokin zaman ka, ka yi masa alheri, kuma ka daurewa cutarwar sa. Sannan bayan haka kuma ka yi hakuri da wanda yake karkashin ka. Sannan dole sai an yi hakuri da iyali, don haka ka yi hakuri da matar ka a kan kura-kuren ta. Ya ke ‘yar uwa ta mai daraja! Ke ma sai kin yi hakuri da mijin ki. Duk shugaba ma sai yayi hakuri da wadanda yake shugabanta. A dunkule dai hakuri ya zama dole ga dukkan mutane. Wanda yayi hakuri zai hadu da alheri mai dimbin yawa, wanda kuma ya rasa hakuri to hakika ya rasa alheri mai tarin yawa. Ina rokon Allah dacewa gare ni da ku gaba daya, tare da neman taimakon sa a kan dukkanin alheri, domin shi mai cikakken iko ne a kan kowane abu. Wassalamu Alaikum, Dan uwan ku: Imam[3/14, 6:28 AM] +234 703 008 7807: 23💚❤🧡💛💙 Sak'aci 💚❤🧡💛💙💜 ®Zuwairat (ummumaryam ) 2⃣3⃣ follow me on instagram @Zuwairatummumaryam " wai yanda na tsani baki.... " tasleem ta fad'a cikin kuka,  baki rashida ta tabe tana hararan tasleem. Dake rungume daita, "abincin wani gubar wani...black is cute my besty... " ta fad'a cikin kishi "ba irin nashi bakin ba.... Daga fatarshi har Cikim zuciyar shi wulik yake... Bai da kirki... " ta sake maimaitawa, "besty kenan... Baki ganin da akwai masu haukan son shi a hakan?... Wayanda can do anything to be with him.. " "amma anyi asararru...wa zai kalli wannan mutumin ya so shi... Duk wanda yaso shi ma labarin shi yaji amma bai San shi ba... Mutum da har fatar bakin shi baki ne... Nidai Allah yaisa an hadani da baki kuma Mugu.... " ta fad'a tana makale da rashida sannan tana kuka sosai,  in kaga yanda kirjinta ke bugawa kasan tana cikin damuwa,  hajiya ce ta shigo da tray din fruit ta ajiye masu tayi saurin fita Don ta lura tasleem is very angry at her.  A ranar rashida gidansu tasleem ta kwana,   Don bayan sallah ishai tazo tafiya hajiya zainab ta amshi number mum dinta ta kirata ta b'ata hakuri rashida ta dan zauna dasu har komai ya lafa,  ita hajiya zainab was afraid kar tasleem tayi something bad tunda tayi attempting kashe kanta gani take in har babu kowa kusa daita sai ta sake maimaita such same act.  The following day matar abubakar wato ummy taje gidan iyayenta tareda yara kaman yanda ta saba Kai ziyara time to time,  driver na ajiyeta ta shiga Bangaren mom dinta,  bayan sun gaisa suka fara hira Kaman wasu mates,  bayan kaman minti talatin tace "wai mami rashida b'ata dawo daga wajen service bane.... Naga  har yanzu b'ata dawo  ba kuma ni this days ta wani manta Dani kou kirana batayi yanzu balle ta zo gidana..." Ummy ta fadawa mum dinsu, "ai kinsan kanwar take da sakarci b'ata iya son abu ba... Wata Kawa ta samu...kinsan in ta samu new thing haka take.. Mantawa take da komai nata... " "Kawa kuma... " "yes... Kou yanzu as am speaking tana gidan kawar tun jiya b'ata dawo ba... " alaman tambaya ce kwance kan face din ummy "mami wace irin kawa ce wanann da zaki bar rashida taje har ta kwana Sananin yanda wannan era din yake?... Mami wacece... " ummy ta fad'a cikin serious damuwa "relax kinsan I don't do things anyhow.... Don na kwana biyu does not mean ban San abinda nake ba... Uwar yarinyar ce ta kirani ta bani hakuri kan yarinyar zatayi aure kuma b'ata son mijin har tayi attempting kashe kanta sau daya so she's afraid kar wanj abu ya sameta... Kuma rashida is the Girls's best friend.. So she begged in Bari rashida tazo gida tayi masu kwana.... " b'ata k'arasa ba ummy tace "nikam who is the girl in question.. Mami kin santa..." "eh mana... Hummm ya ma sunanta?... Na manta amma yar gidan dan iya ne.... " mahaifiyar ta ta amsa mata,  shuru ummy tayi for a moment trying to remember something "yar gidan dan iya kuma?... Tasleem?.... " ta fad'a sounding so surprised "yes... Haka sunan yake... " mahaifiyar ta ta amsa mata, idanuwa ummy tazaro tana cewa "mami Meye hadin tasleem da rashida... Ina suka hadu... " ta fad'a tana rising voice alaman something is wrong , "what's wrong... Kin Santa ne... " mum dinta ta tambayeta, "eh mana... Ai dan iya kanin baban mijina ne kou?.. " "oh Hakane... Sam na manta" "kuma ai yaron da zata aura kanin abubakar ne wato autan sarki.... " ummy ta k'arasa maganarta amma hankalinta na chan wani wajen saboda kawai so take ta hada bakin zaren of abinda ke faruwa,  "wai da akwai matsalar ne?... Naga kaman Hankalinki ya tashi... " inji mum dinta, murmushin karfin hali tayi tace "nothing mami... Kawai dai nayi mamakin da rashida ke kawance da tasleem ne tunda kou a shekaru ba daya suke ba... " baki mum dinta ta tabe tare dacewa "baki ga inda mutum yayi kawance da sa'ar yar data haifa ba... Ai kawance a jini yake... In kana tare da mutum ya kasance Mai amana da halin kirki kana iya kawance dasu kou da kuwa kin haifesu... So. Age doesn't matter a relastionshp.... " ta amsa mata,  ita dai ummy shuru tayi b'ata sake magana ba,  don ta San her mum doesn't know exactly what is happening inda ta sani she will understand her sudden change of mood.  Haka dai suka dan sha hira ummy kuma na tunanin what is happening.  Sai wajen karfe biyu driver ya dawo daukanta,  tana fita daga gidansu ta dauki waya tayi dailing number rashida,  har ya gama ringing din farko b'ata dauka ba har sai da ta sake kiranta sannan tayi picking tana anty "good afternoon... " rashida dake zaune  kan gadon tasleem while tasleem ta dorawa legs dinta Kai with close eyes ta fad'a, "afternoon... Kina ina ne... Naje gida baki nan... " inji umny "eh anty... Naje gidan wata kawata ne... " b'ata k'arasa ba ummy tace. "and who could that be?.. " ta tambayeta sounding very tensed, rashida Don kallon tasleem tayi before saying "anty ai baki Santa ba... Wata ce... " "ke rashida ashe haka kika koma?... irin wannan rayuwar kika daukowa kanki.... Ya masu halin kirki suka kare balle masu halin banza... Wato you have such evil character in you all this while... " rashida mikewa tayi tana Sakawa tasleem pillow,  tasleem bude idanuwa tayi ta kalleta while she heads into bathroom don kar tasleem taji the real cause of the nagging "wato stay close to your friends and closer to your enemy... Because am Too wise to understand that ba kina tare da wannan yarinyar Don kina sonta ba sai Don you have a plan... " "haba Anty what are you talking about.... " b'ata k'arasa ba ummy ta hantareta tana cewa "keep quite my friend... Wallahi kou ki dawo gida ki manta da duk wata plan dinki kou kuma in fadawa mami komai because bazanyi folding arms dina ki aikata anything stupid ba... Never... " ummy ta fad'a mata Tana katse wayar ta,  nan take jikin rashida ya dauki rawa,  she never thought of ummy all this while,  sam ta manta daita.  Jiki na rawa tayi texting Amanda Tana cewa "anty am in trouble... My elder sister is aware something if fishy... " ta tura mata jikinta na rawa,  if har ummy ta fadawa maminsu cewa she is in love with yarima kuma yanzu matar da yarima zai aura is her best friend it won't take her 5 minutes to figure out same thing  da ummy ta gano,  dukda sanyin bathroom din sai da taji zafi yana neman Kasheta because she is in deep trouble,  ya zata fadawa ummy ta gane without telling her mom,  text ne yashigo cikin wayarta tayi saurin budewa Don ganin kou waye,  Tana budewa taga Amanda ta rubuta "do something to. Make her understand... Don't ruin this for me... " ta karanta out loud jikinta na rawa,  dan b'ata face rashida tayi saboda yanda statement dinta sound so personal, hannun ta narawa ta rubuta "ruin this for you?.. I don't understand.... " ta tura mata,  kou second goma baayi ba sai GA another text saying "I mean don't ruin it for your self ...kawai find solution to it... If not everything will be ruined and kawai zaki dauki hakuri ne sai dai ki hangeshi daga nesa..." ta karanta,  "wallahi aa..hakan bazai taba faruwa ba... Not after I have gone this far.... " ta fad'a jikinta na rawa,  kofar taji an buga taji tasleem na cewa. "besty are you alright?... What is happening... " tasleem ta fad'a cikin kasala,  harara rashida ta ballawa door din sanann ta nufi kofar ta bude idanuwanta cike da kwalla, dukda tasleem b'ata cikin hayyacinta saida taji hankalinta ya tashi saboda yanda taga idanuwan rashida "besty... Mene... Naji daman kaman ana maki fad'a kan waya.. " ta fad'a Tana dafa shoulder dinta,  idanuwa rashida ta lumshe sai hawaye,  ta rasa yanda zata fadawa tasleem,  sai da suka koma bed room tasleem ta isheta da tambaya tace "wani ne yake sona.. Ni kuma ban sonshi... Shine ya Kai maganar wajen sister ta... Now she want to force me... Pls zanje gidanta in dawo... " "yauwa hakan yayi daidai... Ai it's the same you dake forcing dina in zauna da yarima now ga naki... Kema sai kiyi hakuri ki dauki kaddara kaman yanda kike cewa nima in dauki kaddara...." tasleem ta fad'a cikin serious excitement kaman ba ita bace kwance kaman lawashin albasa few minutes back ba,  harara rashida ta balla mata Tana cewa "besty ki kula da kanki inje in dawo... Pls..." "zan rakaki... Daman na gaji da zaman gidan nan... " da sauri rashida tace "aa no.. Kinga yanda kika koma kuwa... You look so terrible Don haka pls ki jira inje in dawo kar a ganemin ke haka... " ta fad'a mata cikin rarrashi, kaman wata yar baby haka tasleem ta koma ta kwanta Tana cewa "pls kar ki dade... Ai daman gidan yaya abubakar is not that far... " Inji tasleem,  haka rashida ta dauki hijab din tasleem ta zura ta fita daga gidan,  kou driver b'ata yarda ya kaita ba. Ana kiran sallah karfe hudu tad1ora a gidan ummy,  falo ta tardata duk tayi zuru zuru,  ummy na ganinta ta Mike Tana cewa "rashida daga ina kika samo wannan evil character....wato get close to her so That you get close to him... You must think am very stupid That bakiyi tunanin zan san hakan ba.. " da sauri rashida tace "haba anty... Why zaki fadi hakan... Kinsan tun yaushe nasan tasleem?... I have known her tunda ba yau ba.... " b'ata k'arasa ba ummy tayi mata dakuwa tare dacewa "kinci ubanki.... Ni zaki rainawa hankali... Wallahi zan hadaki da mami... Just wait and see... Badai har level of desperation dinki  ya Kai haka ba.. Just wait and see..." ta fad'a Tana kokarin barinta nan falon,  kuka rashida ta farayi Tana cewa "wallahi anty ba haka bane.. Ni yanzu ban damu dashi ba... Kuma nasan tasleem ba tun yau ba nidai pls kar ki yi min irin wannan fassara kina yar uwata... " ummy b'ata Bari ta k'arasa ba tace "dalla rufemin baki rufemin baki... You think na mance yanda kike ta neman info kanta... Now you're saying kinsan ta tuntuni.. This shows kina da wata plan... Wai wait let me ask you abu nawa mutum zaiso kaman ya mutu amma sai ya hakura Allah ya bashi wnada ya fi wanann alkhairi... Ke baki tunanin kilan yarima is not meant to be yours.... Amma naga yanzu you're Ready to go to any length because the same guy... Wai una kika samu wannan stupid and wicked ideas?.... Har Kinyi brain washing dinsu mahaifiyar ta ta aminta dake....kou ni nan bani da zurfin tunani da zan aikata hakan...i know someone is giving this evil advice and wallahi ke zaki kwana ciki... " "anty ki Bari mana.... Nidai bani da wata manufa...kuma ki tambayi tasleem kiji... I knew her tun ba yau ba... Amma in har baki yarda ba shikenan.... Zan rabu da ita.. But pls ta gama samun lafiya tukun.... " ta fad'a cikin kuka sosai looking so innocent but ummy tasan she is so much in love with yarima, so tasan babu yanda zaayi ace Tana tare da tasleem Don Allah "if you like cry blood...i don't care amma wallahi Kou ki Rabu da tasleem kou kuma in fadawa mami komai... " ummy ta fad'a atakaice tare da bar mata falon, nan rashida ta zauna Tana rusa kukan her plans is about being destroyed, she have come a long way, mikewa tayi ta fita still crying, Amanda ta kira while heading towards din gate, Amanda na picking taji rashida Tana kuka, . "I went to her house.... I couldn't confuse her nasan tasleem before now... Yanzu ya zamuyi... I have come a long way... Dan Allah tell me what to do... " tafad'a cikin kuka Tana tafiya, "pls calm now... Zata dokeki ne?.. Babu abinda zatayi... " rashida b'ata Bari Amanda ta k'arasa ba tace "she threatened to tell mami... Kuma in mami ta sani na shiga uku... " tq fad'a cikin kuka sosai "I know bazata fad'a mata ba... " "baki San sister Ummi ba... Zata fadi indai ban rabu da ita as she said ba... " "OK relax... Kawai pretend kin rabu daita...if possible kiyiwa yarinyar in question karya zakiyi tafiya... Kinga bazaki dinga zuwa gidansu ba in son samu ne har sai anyi biki... Kawai keep her to your self kan waya.... Amma kar kije... Kingane hakan?.. "shuru rashida tayi for a moment Tana tunanin abinda Amanda tace, it seem like a nice piece of advice, she wonders why her brain works so fast, "naji... " "yauwa... Kingani ma mutane da dama bazasu ganki a wedding dinta ba balle ayi maganar how close you two are because nasan lot of people zasuyi maganar yanda kuke tare but still take her hubby from her dukda hakan ba wani abu bane... " ta k'arasa maganar in I don't care manner, " yes... Nima Ina wanann tunanin... " "very good... Now keep her to your self yayinda kikayi mata karyar Kinyi tafiya... So Kinga she will still be loyal to you and tell you everything... Nasan your sister will be finding out in kina fita zuwa gjdan or not... So in akayi bikin since it's close already sai plan dinmu ya cigaba... " Amanda ta fad'a sounding so incharge, shuru rashida tayi Tana jin yanda Amanda ke magana kamar the whole thing is about her, kou kadan b'ata maganar kaman rashida ce wacce ake taimaka, kaman itace In love haka abun yake, "pls may I ask you... " rashida ta tanbayeta Tana goge face dinta "eh mana... Anything... " Amanda ta amsa mata, "wai me zan biyaki dashi if this kicks off... " ta tambayeta don tasan place dinta, she want her to know she's just helping and it's not about her. Dariya Amanda tayi sosai, saida tayi Mai isanta sannan tace "kinsan you're funny ...why kike tambayata... " "aa nidai kawai naga taimakon naki yayi yawa... You're almost the brain to this whole thing... " rashida ta fad'a mata "kawai dai ki tuna nace me zaki bani kince anything... Always remember that... " "nidai tell me now.... Kilan if I can afford it sai in baki tun yanzu because nasan kin kawo ideas sosai... " inji rashida, ta fad'a trying to be wise, b'ata san duk wiseness dinta kaman jariri take a idon Amanda ba,. "why will you pay me alhalin komaj bai kammala ba... Ai sau if komai ya kammala prince ya shiga under you sannan zanyi naming price dina.... " Amanda ta fad'a hankalinta kwance, shuru rashida tayi for a moment before saying "Allah yasa I can afford because you're sounding as if it's something huge... " dariya Amanda ta sakeyi sannan tace "remember you said anything.. So I will keep to by bargain and you should keep yours... Afterall when you have the prince komai zaizo as easy as abcd... " ta fad'a atakaice, nan dai sukayi sallama. Rashida na komawa gidansu tasleem ta fad'a mata uncle dinta yace tazo kaduna, idanuwa tasleem ta zaro Tana cewa "yanzu yaushe zaki dawo?.. " ta fad'a cikin tashin hankali, tasleem is an innocent girl that have a pure and simple heart, she gave her heart to rashida totally saboda yanda itama rashida ta nuna Tana sonta, "wallahi besty ban sani ba... Amma GA waya... Zamuyi video class.. Muyi chat... Muyi calls... So you won't know am absent..." aikam sai tasleem ta fara kuka Tana cewa "kece strength dina kuma now you want to go and leave me... Dan Allah kice kar ki tafi... What if baki dawo ba har ayi bikin.. " ta fad'a cikin kuka sosai, "haba besty don't be like this mana... Ya zaayi in zauna chan har ayi bikinki... Kema kinsan it's something that will never happen.... " ta fad'a cikin rarrashinta, haka dai rashida ta rarrashinta har ta tashi ta tafi bayan tayi sallama da hajiya. Tana komawa gida ta kira ummy yayarta ta fad'a mata ta rabu da tasleem and kuma ta dinga tambayar mami in Tana fita amma pls kar ta fadawa mami komai, ta roketa, ummy thought it's the fact, she thought gaskiya take fadi because she sound so Real, b'ata San the brain behind the whole thing is smarter, sharper and dirtier than hers ba. Ahankali time kw tafiya inda har an shiga week din hidimonin bikin, tun daga wannan ranar rashida vata k'ara zuwa gidansu tasleem ba har aka shiga sati bikin, amma. Kuma kullum sai suyi waya yafi na hour biyar, zuciyar su jone da juna, kullum tasleem cikin amsar Karin ruwa take, tun hajiya zainab na damuwa aka b'ata shawaran ta rage damuwa, tun ana sauran sati guda biki aka kawo lefen tasleem, abinka da yan sarauta kuma yan sarautan ma na yan zamani, abun baa magana, it's like lefen tasleem yafi na duk bikin da akayi a fadan Mai martaba abinka da Auta zaiyi aure, tamkar an kwashi dukan kudin an zuba a lefe, ranar da aka kawo lefe sai kace biki ake Don gidan ya cika babu inda zaa saka kafa, koina makil da mutane, abinka da hajiya zainab b'ata taba aurar da ya ba kowa na son nuna mata bajinta, kowa na son nunamata they appreciate what she havr been doing for them, kusan duk kayan kitchen kawaye suka saya sai kayan sukayi yawa saboda itama hajiya zainab ta sayi kaya sosai Don duk tafiyar da zatayi kasar waje sai ta sayawa tasleem wani abu babba Wanda bai iso Africa ba, hakan yasa kayanta sukayi yawa, Abangaren kayan gida kam hajiya amina cewa tayi a bar mata wannan, dukda hakan jeren da akayi a gidanta baa taba irinshi a tarihin garin ba, tun kafin a daura aure sai GA hotonan gidan na yawo a social media, babu abinda akecewa sai ga gidan amaryar autan sarki, rashida kam sai da tayi kuka ta koshi saboda takaici da bakin ciki, I won't bore you with the detail of yanda akayi bikinsu amma kawai imagine bikin Dan gata da yar gata, it was the talk of the nation, crush din yarima kam wasu har kuka sukayi. Hajiya amina b'ata Bari akayi event kou daya ba saboda yanda tasleem ta koma sanann tasan shima Aliyu ba zai so ba, abubuwan alada kawai sukayi wanda ya zama dole, shi Aliyu ana sauran sati biki yace zaije emergency meeting a abuja bai dawo ba sai ana gobe daurin aure, shima sai da yaga ran mom dinshi da Mai martaba zai bace sosai, abokanshi sunyi mashi plans din different parties Wanda zasuyi alone amma Aliyu ya bar gari, atakaice dai mutanen gari sun gane wannan auren ba auren so bane kawai hadin Iyaye ne. thanks [3/14, 6:28 AM] +234 703 008 7807: 24💚💜❤🧡💙 Sak'aci 💚💜❤🧡💙💛 ®Zuwairat (ummumaryam) 2⃣4⃣ follow me on instagram Zuwairatummumaryam Not edited, duk novels dina are not edited, so manage, ban taba karanta novel bayan na gama typing ba. Sai in an kwana biyu nayi completing nake dan karantawa sai inga shirme d yawa but bare with me. Thanks. free page, ga wayanda basu taba sayan novel dina ba suna tambayar ya zaayi su shiga group din sakaci you csn just send 300 zuwa 0024878383 stanbic ibtc Zuwairat haladu kou kuma katin mtn na 300 zuwa 08106102727, in ta bank kika tura kudi zaki turo screenshot zuwa 08106102727 via whatsapp. GA masu tambayar na kudi ne kou aa, yes na kudi ne tunda second group is almost full but we're still on free pages, ga wanda basu iya fidda kudinsu su biya kudin karatu you can stay away from the novel tunda your 300 is more valuable than the novel or stress of typing. nagode Gidansu hajiya zainab babu inda zaa saka kafa,  cikin wata daki akayi decorating inda tasleem da wasu kewayenta ke zaune,  ita kwance take hannunta da canular,in ka ganta sau ka tausaya mata,  baka cewa itace amaryar da akayi wannan gaggarumar taro saboda, she look so tired and fed up,  kawai abinda take so ta mutu,  tunanin yau da dare zaa dauketa daga gidansu kawai ya isheta,  tasan kou kuka bazata iyayi ba because tayi kukan har ta gaji amma babu abinda ya sauya,  it seem she is wasting her remaining strength, tasan hawaye bai da wani amfani gareta, kawai what she's thinking is parent dinta never loved her,  if they do love her babu yanda zaayi sy saka mata ido despite how she have become amma kou sau daya dad dinta bai damu ya ganta ba,  ita kuma mum dinta that is her world seem to has forsaken her,  kawai wani irin sabuwar rayuwa take jin kanta,  the only person that care to know how she's feeling is hajiya amina,  itama tunda suka rabu b'ata k'ara zuwa gidan ba saidai kusan kullum tana kiranta a waya amma sabida fushi da haushi da bakin cikin da take ciki b'ata daga wayarta, kusan duk bayan kwana biyu tana aikowa a gan yanda take. Kawayenta sun san tasleem tana cikin matsanacin damuwa because apart from yanda ta koma her silence says alot,  she's a kind of person who talks a lot,  amma yau sai ya kasance b'ata cewa komai saidai ta daga ido ta kalli wannan ta kalli wancan, Sanye take cikin kaya irin ta sarauta, zinari ne kwance a wuyanta sannan yatsun hannunta zinari ne are almost all her fingers banda manyan bangles data sha,  she so much love gold jewelries amma yau banda nauyin su babu abinda take ji, gani take da kadan ta fi jewelries din jikinta nauyi. She misses rashida so much because gani take it will be easy for her if she was around, babu irin kukan da batayi mata ba amma hakan baisa ta dawo daga fake traveling dinta ba. She wish  she can sleep kou na hour guda ne kafin ta bar gidan,  babu abinda tayi amma gajiya takeji ta mussanman, kaman zaa kaita mortuary later haka takeji,  gani take daga yau ba dai ita tasleem din sai dai wata.  Babu abinda ake mata sai kirari. Most of tje words are in parables so b'ata gane wa,  kou da kuwa zaa fadi a cikin normal Hausa bazata gane ba because ita kanta b'ata san the exact what she's thinking ba. Idanuwa ta daga ta kalli farida her formal best friend dake before rashida came along cikin ankon da aka bawa duk friends dinta murmushi farida ta sakar mata kawai sai tasleem ta fara hawaye daidai lokacin da kanwar mum dinta anty maryam ta shigo Don baa minti goma hajiya zainab b'ata ce ta duba mata tasleem ba,  kusa daita maryam je ta Kai baki saitin kunnenta ta farayi mata  magana, bakajin abinda take fad'a mata amma da gani she's nagging her to stop, da sauri tasleem ta goge face dinta. Wajen karfe hudu motocin daukan amarya sukazo,  motoci sunfi arbain, duk motocin babu na banza,  duk sai daukan ido suke kaman baa taba hawan titi dasu ba, har da escort da manyan securities saboda tsaro, kou kadan tasleem batayi kuka ba da aka fito daita daga dakinta,  ana shiga dakin mom dinta  ta daga idanuwa ta zuba cikin na mahaifiyarta kou kiftawa batayi,  kawai irin kallon nan dake nufin you said you love me and you're taking to inda zaa kasheni kawai take mata,  kawai sau hajiya zainab ta fara kuka tare da rungume yarta tana mata adua, tasleem kam kou gizau,  vata kuma rungume ta ba,  she's so cold and tender,  tamkar babu any flesh jikinta haka ta ji jikin yarta,  sai da aka fara yi mata fad'a sannan ta saki tasleem datayi mata tsaye kikam.  Nan akayi waje daita zuwa wajen hajiya Asabe,  wannan dai kallon na baku sona baku kaunata kawai take mata. Saga nan aka saka ta mota,  yana kallon Mota zai tashi ta saki wani irin matsanacin ihu Mai daukan hankali,  sai kalle take kaman tana neman hanyar  kufcewa,  duk cikin motar manyan mata ne babu yarinyar,  duka daga aminan Mom dinta sai sister din mom dinta, tsawa wata tayi sai ta saduda tana nishi sosai, in ka ganta sai ta baka tausayi,  Sai kalle kalle take, ganin  hanyar fada aka nufa yasa ta samu Dan sauki,  tun gate din farko zaka gane irin taron da ake a gidan yafi ba gidan alhaji mussadiq,  koina cike  da mutane,  gate na uku aka bude masu,  babu inda zaa shiga da mota saboda shimfida ne na alfarma koina mata na zazzaune,  tasleem sai kalle kalle take ta cikin abinda aka lullube kanta dashi,  babu abunda ake sai guda da kirari kala kala,  kawai ita adu'ar ta Allah yasa nan ne destination dinta,  tasan koma Meye zai zo mata da sauki,  babu wasting of time aka fara shigowa da kayan gara kaman yanda alada ya tsara,  manyan mata dake zaune Wanda duk family ne su aka dankawa amanar tasleem akayi budan Kai in a grand way, nan fa aka shiga da ita wajen hajiya Amina da dukda da tana cikin tarin mutane b'ata da gurin  daya wuce ta saka tasleem a idonta,  ana shigowa daita ta Mike tsaye itama tasleem kaman ba ita ba ta tafi da gudu ta fada jikinta nan ta fara kukan da ta dade batayi ba,  kou voice dinta bai fita sosai balle taji abinda take cewa,  sai da hajiya ta Kai kunne saitin bakinta taji tana cewa. "ummah...dan Allah  ...nan.... zan... zauna... " take maimaita mata cikin voice da bai fita,  ummah ta matukar tausaya mata da har tayi dana sanin shuru datayi har alhaji ya hadasu,  Don taga yanda tasleem ta koma kaman ba ita ba,  she became more skinny than before,  nan hajiya ta dinga rarrashinta tana shafa bayanta,  babu mai jin abinda suke cewa,  hakuri kawai ummah take b'ata gami da yi mata adua sanann tana tabbatar mata da she's in a good hand and yarima bai isa ya kou harareta ba. Ba karamin tashin hankali tasleem tayi ba yayin da zaa kaita gidanta,  rike ummah tayi gam kaman itace mahaifiyar ta,  har tsinkewa ummah necklace dake wuyanta tayi garin kiciniya,  sai da taji ana cewa zaa zaneta sannan ta saki,  har falo ummah ta rakata tana mata adua in a loud way that shows she's her love,  su ummy kam suna gefe suna kallon komai,  wato new wife In the family. Daman ta samu kwnaciyar hankali yanzu data tabbatar babu rashida da tasleem,  da b'ata San inda zata da wannan abun kunya ba,  kullum sai ta kira taji if rashida tana gida,  in taji ance ta fita zuwa wajen da take service mussanman take aika driver dinta yaje ya bincika mata if da gaske tana chan kuma Achan din ake tardata,  saidai rashida tayi murmushi duk sanda taga driver din ummy yazo  tasan she's asking him to spy on her. To show how serious ummy is saida ta aika a tambayi Masu gadin gidan su tasleem if rashida is coming,  da  suka nuna basu San who is rashida ba sai da ta bada picture dinta aka nuna masu nan aka fad'a mata ta dade b'ata zo ba.  Sai fa nan ta samu kwnaciyar hankali, ummy is a kind of person da batason abin kunya,  if it is some greedy people hanyar samun Aliyu zatayi wa kanwarta Don su dangwali arziki tare dukda suma ba daga baya ba amma kou kadan b'ata da selfish attitude, she's a straight forward person. Shi kam Aliyu tunda aka daura aure dayake a cikin fadan aka daura aure,  ya samu ya dinga ratsawa ta cikin mutane,  daman ya fadawa Mai yi mashi hidima wato umar ya samo  keys daga din empty parts d babu kowa daga hannun sarkin gida,  bayan ya samu yasa ya gyara wajen, tou ana gama daurin aure ya samu ya sulale zuwa wajen wannan part dake Bayan gida,  nan ya fara cire the expensive cap dake kanshi sannan ya fara babban riga dake jikinki wanda yasha aikin hannu Mai tsadan gaske,  yana cirewa yaji kaman an cire dutse daga jikinshi saboda nauyinsu,  tsayuwa yayi ya rike waist dinshi looking so lost in thought,  babu abinda yake tunani sai yau shi akayiwa aure,  inda yau wata yarinya ce daban wacce bai san ta ba yasan zaije ya kwashi abinda ya dade yana nema amma sanin tasleem ce yasa kou wani abu baiji, one thing he knows for sure us tana da abunda za ta bashi,  he knows how tender her skin is her how full her chest is amma shi Aliyu ya tunkari tasleem da wata bukata nashi is something he never think he will do, kawai he never dream kou sau daya ya nemi wani abu wajen tasleem,  never. Rigar dake ciki ya  cire ya rage daga shi sai singlet fari tas tare da wandon kayan,  ahankali ya zauna kan kujera ya cire expensive and elegant cap dake kanshi, nan ya kwanta tare dayin pillow da hannunshi,  kou kadan bai wani rame ba sabida yasan no shaking, he's the king and the ruler and the faith of tasleem rest in his hands,  at tines in ya zauna shi kadai ya tuna shi zai aureta sai ya saki dariya, yasan he won't beat her saboda kullum babu abinda hajiya take fad'a mashi sai. "fav.. In har ka taba gimbiya ban yafe ba... Ban yarda ka doketa kou ka sa gidanka ya zama wajen tashin hankali gareta ba...duk hakkin miji dake kan mata ka b'ata... wallahi daidai da sau daya ka shiga hakkinta ban yafe ba... Nasan tasleem bazata kalleka tayi maka rashin kunya ba... Don haka you won't have any reason to give Don haka wallahi ka kula daita... Pls na baka tasleem try and eradicate duk wani tsoronka da take ji... Make her feel at home Dan Allah... Am begging... " wanann shine maganar da mom dinshi  take fada mashi, Don haka yasan kou giya yasha bai  isa ya taba tasleem ba amma kuma he won't fold his arms and look at her, "there's many ways to kill a rat... " ya fad'a yana lumshe idanuwa tare da sakin kasaitaccen murmushi,  tunawa yayi da wayarshi na a kunne,  da sauri ya dauki wayar ya kashe Don kar a fara nemanshi Don yasan da akwai friends da yawa,  babu abinda suke jira sai a watse daga wajen daurin aure su shashe, aikam sai suka ga wayam sannan layinshi bai shiga.  Babu abinda suke cewa sai wannan auren dai baiyi ba.  Mahboob ne yace. "kawai Allah ya basu zaman lafiya shine the most important thing ba wai worldly lavish dinmu ba... " ya amsa masu. Kou sallah magrub nan dakin yayishi, ya fadawa Umar kar ya sake ya fadawa kowa yana gidan.  Don haka in aka ganshi aka tambayeshi ina uban gidanshi sai yace shi bai sani ba. A gidan tasleem kam wajen karfe takwas aka watse aka barta ita kadai sai masu aiki har uku,  biyu daga wajen mom dinta sai kuma daya daga wajen ummah,  cikin Wanda aka dauko mata daga gidansu kam har da Hindu wacce suke age mate da tasleem Kuma sun shaku sosai,  Hindu ce ta dinga rarrashinta,  daman a aladarsu baayin walima tunda anyi budan Kai,   so she's fully a house wife now,  babu sauran shagali, yanzu saidai tayi visitors kou kuma ita tayi visiting. wayarta ta dauka ta kira mum dinta tana rokonta tazo ta dauketa daga wannan gidan, "babyna kiyi sallah...sai ki fadamin abinda kikeso.. Sai su Hindu su samo maki..." ta fad'a knowing da wuya Aliyu yace zai kawo mata wani abu sannan tasan da wuya ita kanta tasleem din taci wani abun "mummy... Ni ban so... Gida nakeso..." ta fad'a tana kuka sosai amma voice dinta bai fita. "do as I tell you... " ta fad'a mashi atakaice,  nan ta kashe wayar. Da kyar ta samu ta Mike tana  kuka ta shiga bathroom,  kou kadan b'ata damu ta kalli environment dinta da uban dukiyar da aka zuba mata ba,  kawai ita a maidata gida. Bayan kaman minti goma ta fito tana dafa bango,  b'ata San inda zata fuskanta tayi sallah vba,  haka yasa ta sake kiran mum dinta,  nan mum dinta ta kira mahboob ya bincika mata sannan ta kira tasleem ta fad'a mata, nan tayi sallah ta kashe wayarta ta kwanta nan kan carpet, wayarta ne a fara ringing taga rashida,  picking tayi ta dora a kunnenta daga nan inda take kwance, "babe albishirinki .." ta fad'a mata,  idanuwa tasleem ta lumshe tace "Meye... " ta fad'a voice dinta chan ciki "zan dawo gobe.. " rashida ta fad'a sounding very real, "dan Allah da gaske kike?.. "  tasleem ta fad'a mata "eh wallahi... Am coming back tomorrow... Nayi missing dinki... " inji rashida, "me too... " tasleem ta amsa mata, "my besty kar ki damu da wani abu..tunda na dawo yanzu komai zanzo in dinka tayaki... I will pay for the time am not around ..." ta fad'a mata sounding so concrete,  "hmmm ni kam yanzu me zakiyi min.... Am gone already... " ta fad'a tana fashewa da kuka in a low voice, "pls besty enough of this tears... Just wait and see how things go.. Nasan babu abinda zai faru sai alkhairi... Sannan I will be there to help you all through the way... Zan tayaki girki... Zan tayaki gyara gida... Zan tayaki gyara Bangaren shi... Har wankinshi in dai zaice kiyi just call me... "rashida ta fad'a sounding very very happy "ai da akwai masu aiki... " inji tasleem, "na sani kou da Mai aiki da akwai a abubuwan da ya kamata ke kiyi da kanki... Like dafa mashi abinci da kuma kula da Bangaren shi... Kinga da rana in bai nan sai in zo muyi komai.. Pls kar ki damu kanki..." rashida ta fad'a sounding very calm,  tasleem dai shuru tayi Don tasan bazai Kai GA tati mashi girki kou ta gyara Bangaren shi ba, haka suka dinga hira rashida na confusing tasleem da fake love tana. Fad'a mata kabali da baadi ita Kuma tasleem is all attentive,  the last thing data fad'a mata is "in yazo ya neman wani abu wajenki kar ki yarda Kinji..." shuru tasleem tayi for moment tana tunanin abunda tace,  "kinji...pls kar ki yarda... Ki ja mashi aji yanda ya ja maki....kuma Kinga ba mutunci gareshi ba... So kema ki rama..." ta fad'a mata cikin kishi,  kawai she want yarima kuma in ta san wani abu ya shiga tsakanin ta da yarima tana iya mutuwa saboda bakinciki, tasleem still shuru tayi,  babu abunda ke dawo mata sai training da ta sha wajen Dr aysha,  she never give time to Think about it,  "Kinyi shuru... Kou zaki bashi hadin Kai ne bayan duk abubuwan da yayi maki?.. " rashida ta sake tambayar ta sounding very angry, "ni  aa... "inji tasleem out of words "ban gane ke aa ba... Zaki bashi kenan... Babu Dan Jan ajin bayan yanda kika ce ya mareki ya zalunce ki... " rashida ta fad'a voice dinta na rawa "nasan... Babu... Abinda zai faru ai...ni ki bar min wannan maganar pls... " ta fad'a mata cikin low voice,  "ai besty you can't tell... Namiji ne shi.. Ba kunya garesu ba... Kina iya ganin bayan komai ya shigo maki...kawai don't accept.. If possible ki kulle kofarki...dan Allah on no account zaki yarda dashi.... Kina jina kou.... " ta fad'a sounding a bit commanding ( I know some people will be like how is this possible... Well it's possible,  da akwai wayanda friends ke manipulating dinsu into misbehaving. Ni nan ganau ce,  da akwai yarinyar da har da degree dinta amma duk abinda kawayenta sukace tayiwa saurayinta shi takeyi,  at times zata basu wayarta su kirashi suyi mashi shegantaka main while in real sense suna son wannan Saurayin because his already made guy so wasu abubuwan are happening,  in har zan rubuta abu then believe me da akwia gaskiya ciki, I don't write only for fantasy but facts) "bai shigowa... " tasleem ta amsa mata cikin  sanyin murya "ya akayi kika sani... Nidai kiyi min alkwarin you won't give your self so cheaply... " "promise... Balle nasan Bazan fara ba... " ta fad'a mata sai lokacin sukayi Sallama. Ajiye waya tasleem tayi thinking qbout abinda rashida tace kou kadan vata GA anything wrong with  her advice ba, asalima gani take ciki so da kauna ne. Shi kam yarima wajen karfe 8 ya leka waje ya kira Umar, kudi  ya dauko wnada shi kanshi bai saj nawa bane yace " kaje cikin gari ka sayi Nama da fruits da drinks ka Kai chan gidan... " ya fad'a yana lumshe idanuwa alaman he want to sleep,  amsan kudin Umar yayi sai yayi shuru kuma yayi tsaye bai motsa ba,  juyawa yarima yayi ya kalleshi "go now... " ya fad'a mashi,  Dan sadda Kai kasa yayi alaman respect amma sai yayi tsaye,  kugu yarima ya rike yana kallon ikon Allah, "toufa... Ya zaayi in aikeka kayimin tsaye kaman gunki... Kou you have suddenly become deaf... " ya fad'a sounding very angry,  cikin natsuwa Umar yace "ranka shi dade... Kayi hakuri.... Bani ya kamata in kaiwa matarka abinci ba... " bai k'arasa ba yarima yace "what the fuck... So Umar kana questioning authority dina?.. Ni zan saka aiki ka tsaya kana min magana?.. Lallai ka samu waje... I don't blame you... " da sauri Umar ya durkusa cikin girmamawa yana cewa "ranka shi dade... Meye amfanina a gareka in har Bazan baka shawara ba... Nasan ka Sake Dani..." yarima bai Bari ya karasa ba yace "Wanda hakan yasa zaka rainani ba... Ai baka da laifi Sam... Duk laifina ne... " ya fad'a sounding very very angry, "Allah ya huci yariman da babu kaman shi a wanann masaurata... Kayi hakuri in abinda nayi ya b'ata maka rai... Amma ij fulani tasan Ni ka aika zuwa Kai mata abinci hakan zai b'ata mata rai... Sannan a addinace ma bai kamata ba..." "bullshit...you're speaking rubbish... Baka da ikon da zakayi meddling da private life dina...the only reason dayasa na baka kudi ka sayo masu abinci is because amana aka bani... If not bani da hadi da ita.." "kayi hakuri ranka shi dade... Mahakurci mawadaci... " Umar ya fad'a mashi daga inda yake durkushe. Shuru Aliyu yayi for a moment yana shafa goshinta looking so confused, cikin fushi ya taka zuwa inda umar ke durkushe yace "tunda bazaka bani kudina... " ya fad'a yana kwace kudin daga hannunshi. Shi dai Umar baiyi niyyar zuwa VA kuma bazashi ba, cikin fushi yarima ya saka hannu cikin aljihunshi ya fiddo keys ya Kama hanyar waje yana cewa "ba dai ni kayiwa hakan ba... Sai dai ka nemi wani uban gidan... " ya fad'a yana wuce Umar dake durkushe cikin serious temper. Thanks.[3/14, 6:28 AM] +234 703 008 7807: 25🧡❤💜💙💚 Sak'aci 🧡💛❤💜💚💙 ®Zuwairat (ummumaryam) 2⃣5⃣ Yanda yake tafiya kasan cikin fushi yake, sai sussuna Kai kasa yake kaman mara gaskiya wai Don kar a ganshi, har lokacin gidan cike yake da mutane Don mutane sunzo from different states and even country kasancewan babanshi is among the powerful ruler in the north. Kaman daga sama yaji ance. "wai Kai meke damunk.... " da sauri ya daga manyan idanuwanshi,  ciroma ya gani ya nufoshi,  tsaye yayi bai sake yunkurin sake taking another step ba, "babu inda baa nemeka ba yau... Ashe kana gidan nan... Wato dai wannan shegen taurin kan nan naka ba dainawa zakayi ba kenan... " "yaya... Ni yanzu na... Shigo... " ya fad'a kanshi kasa "if yanzu ka shigo what happened to your phone.... Ummah tasa a  nemoka yafi sau goma... Like wise shima abba That want to introduce you to some people... Wallahi duk wanann haukan da kake karshe kaine zakaji kunya... Now kaje wajen abba.... Daga nan kuma ka dawo  wajen ummah..sauran kuma inji tana cigiyar ka" yayi commanding dinshi,  babu word guda yarima ya Kama hanyar main fada, tun a door step yaga mutane cike,  bai wani tsaya wasting time ba ya fice,  bai tsaya koina ba sai a chambers din ummanshi,  nan ma da akwai mutane,  yana lekawa wata kanwar Mamanshi da ake kira da uwani tace "aa aaf.  .ga angon da ake ta nema kou ina... " da sauri Aliyu ya maida kanshi zai fita tace "Kai dawo nan... AI babu inda bamu nemeka ba amma bamu ganka ba.... Maza shigo dare na sake yi... " yaji ana fad'a mashi,  ajiyan zuciya ya saki tare da busar da numfashi sannan ya shiga dakin,  duk yawancin su family ne,  sai "ango.. Ango... " suke kiranshi,  cikin ranshi yana tunanin kou basu san shi bai son wannan auren ba oho, cikin mutane ya ratsa heading to her bedroom,  nan MA da akwai mutane sun Kai goma,  yana shiga wata ta fad'a guda sosai tana mashi kirari,  ummah kam tamke face tayi, suna hada ido da ita ya sauke Kai kasa kaman mara  gaskiya, ummah vata k'ara kallon inda yake ba waje ya samu ya zauna Dan nesa daita, tunda ya zauna kou inda yake b'ata damu ta kalla ba har sai sanda Wasu daga cikin wayanda ke bed room din suka fita sannan ta maido kallonta gareshi,  face dinta sam babu walwala,  da ka ganta kasan tana cikin fushi dashi, yana ganin ta zuba mashi ido ya Mike ya komo kusa daita tare da sadda Kai kasa, "tun dazun ina ka tafi.. " shine abinda ummah da mood dinta ya sauya tunda taga yanda tasleem ta Koma ta fad'a mashi, "ina nan... Banje koina ba... " ya fad'a kanshi kasa,. "nan ina?.. " ta sake asking,  "bacci nayi... Ji nayi kaina na ciwo... Shine na dan kwanta in huta... " "ranar daurin aurenka shine zaka ce ka kwanta ka huta?... Aliyu wato you want to show your stubbornness kou...dole sai ja nunawa kowa baka son wanann auren.... Wallahi banyi regretting wanann hadin da akayi ba sai da naga tasleem dazun.... " ahankali yarima ya daga Kai ya kalleta, "I regrets it so much but I know babu abinda zan iya yi because it's meant to be.... Amma zan yi maka wata magana for the last time.... " ta fads tana gyara zama,  idanuwa Aliyu ya lumshe tunda yasan inda ta dosa,  yasan ba komai bane sai warning da aka saba mashi kaman an bashi the most expensive crate of egg ya Kai wani waje, "in ka cutar da tasleem ban yafe maka ba... Yanda yarinyar nan ta koma saboda wanann auren wallahi if you make things worst for her Bazan yafe maka ba kou da kuwa bayan raina ne... " idanuwa Aliyu ya daga ya zuba cikin nata tare dacewa "haba ummah... Shikenan ni ban da iko da ita?..ai wanann kalaman sunyi min zafi da yawa.... " ummah b'ata Bari ya k'arasa ba tace "ban damu ba... I don't care how hot they are... Dole in fad'a maka abinda ke cikin raina saboda nasan halinka... Bance taslem bazatayi maka abinda mata zatayi miji ba... Sanann bace kar ta sauke nauyinka dake bisa kanta ba... Bace kar kayi abinda ya kamata daita ba... Amma sam kar ka zalunci wannan yarinyar... Nasan ba komai  yasa wannan yarinyar ta koma hakan ba sai Don fargaban zama da Kai... Tou wallahi da kaina zan dinga zuwa Don ganin irin zaman da kuke daita... Nasan you will say kar ta fad'a... Amma ka sani if you hurt her ban yafe ba... " ummah ta k'ara maimaita mashi, shuru yarima yana sauraron abinda mahaifiyar shi ke fad'a mashi, she always warn him amma yau she's hotter,  "ummah... Bani da hakki... Kanta... Amma zan b'ata nata dake kaina... " yafada kanshi kasa,  ummah ta gane da abinda yake nufi bashi da hakki kanta,  wato bazai kusance ta ba "wannan kuma matsalar kace... Kou kadan bai dameni ba... " ta fad'a kaman she's not talking to her fav.  Ba komai ke saka mata hakan ba sai yanda taga tasleem,  dole ta nuna mashi she's very important to her, b'ata taba jin ranta ya bace irin na yau ba and dole tayi protecting dinta. "ina iya tafiya   " ya fad'a cikin sanyin murya, shuru ummah tayi, ganin tayi shuru yasa bai tashi ba, shuru tayi for  moment trying to calm her nerves, kafin hajiya amina ta fara magana sai yar uwarta ta fara cewa "kar ka biyewa  abinda fulani take cewa..matarka ce kuma kowa yasan cewa miji shine head of the family... Kar abinda take cewa yasa ka zama cold husband.... Take charge... Kaine shugaba itace karkashin ka so do your thing..." ta fad'a mashi,  shidai shuru yayi,  hajiya dake zaune babu abinda take sai hararan sister dinta,  ita kam b'ata damu ba sai da ta Kai inda take so sannan tayi shuru,  ahankali hajiya ta dora hannunta kan yarima tana cewa "my fav... Kar kace ummah b'ata damu Dani ba... " "AI Hakane ummah...sam baki damu Dani ba... " b'ata Bari ya k'arasa ba tace "haba fav... Damuwa da Kai din ne ya jawo haka... You're my two special people put together.. So I have to make sure everything is alright..." "shine kike ta jera min Allah yaisa?.. " inji yarima kaman zaiyi kuka. "ai nasan tunda kana tsoron Allah yaisan bazaka yi abinda zai sa ta Bika ba...so pls my fav... Kayi hakuri da auren nan... Nasan insha Allah da bakinka zaka ce nagode da kuka bani tasleem... " b'ata k'arasa ba yace. "hummmm" alaman that is never happening, "yes... I know.... Nothing good ever come easy... Many marriages da akayi base on love doesn't last... Yarinya ita zata kawo miji shi MA na namiji ya tura iyayenshi out of so much love amma lokaci kadan sai kaga komai ya watse... But a naku case din.. She's now your wife...you don't know her much kawai dai kana ganin ta... Now kana da daman da zaka Santa... Ta sanka ku gane junanku while being married to each other... So pls  keep calm and see the good in her..." ta fad'a tana shafa kanshi, shuru yayi yana sauraronta,  bawai because he want to keep calm and know her ba but because yanzu anyi mashi katangan karfe daita,  he wanted her to see what he is made of, "ummah... " ya kirata ahankali "Naam my fav.. " ta amsa mashi, "yanzu dai ki fadamin abubuwan da ya kamata tasleem ta dingayi min Don wannan baki yafe ba might make me not to say one word with her... " ya fad'a mata,  dan murmushi ta saki tace "haba nifa ba ina nufin katanga nayi maka daita ba... Aa... Kawai zalunci ne banso... Kuma Kai kanka in kana abu na zalunci ka sani... kuma ka san Wanda ba zalunci ba... " inji ummah, "naji... Amma hope dai in nace zan auri wata shi ba zaluntar ta nayi ba kou... " ya sake asking dinta "aa ai wanann abune Wanda addini ya tsara... So don't even go there... " ta fad'a mashi,  zai bude baki yayi magana tace " ka tashi ka tafi... Dare na karayi... " ta fad'a mashi alaman ta sallameshi, "tou sai da safe... " ya fad'a yana mikewa.  "Allah ya kaimu.... " ta fad'a mashi,  nan ya fice daga dakin yana jin bakin ciki, wajen dad dinshi ya sake lekawa amma still da akwai mutane,  har zai koma yaji ciroma yana cewa "ka shigo ciki mana... " ya fad'a mashi,  sai lokacin ya shiga ciki,  bayan Mai martaba ya sallami wasu ta rage dafa shi da wasu cabinet dinshi ya kalli yarima yace "wai Kai ta akayi kana ango amma kana yawo Kai kadai babu abokai.... " ya tambayeshi yana kallon yanda ya hade rai, shuru Aliyu yayi baice komai ba,  "ai wannan angon daban ne... Chan na ganshi yana tafiya kaman mara gaskiya shi kadai... " inji ciroma wato crown prince, nan dai Mai martaba da mutanen shi suka dinga bashi advice kan zamantakewar aure.  Ya kai kusan minti arbain nan zaune sannan aka sallameshi,  haka ya fita shi kadai babu aboki kou guda sai ka rantse bashi ne angon da akayiwa gaggarumar biki ba,  wajen motarshi ya nufa ya shiga ya Kama hanyar waje,  bayan kaman minti talatin yana driving yayi parking a wajen da banda fruits babu irin fruits da zaka nema wajen da bazaka samu ba,  har da Wanda ban taba gani ba duk suna dashi,  nan ya mika kudi yace a bashi fruits,  "wane irin fruits zaa baka... " Mai wajen ya tambayeshi yana kallon yawan kudin dake hannunshi, "anything that is not poison kawai hado min.... "ya fad'a mashi,  nan aka fara cika leda da fruits,  kowanne leda da akwai kalan fruits din dake ciki,  sai da aka cika mashi kusan leda bakwai da Fruits, bayan mota ya bude aka zuba mashi sannan ya figi motar ya bar wajen,  bai nufi koina ba sai inda ake saida Nama nan MA ya saya kaman zai ciyar da akalla mutane ashirin suci su koshi. Gidanshi  ya nufa,  babu abinda yake tunani sai shi yau ya zama Mai dayab abu kawai Don wanann yarinyar taci,  "what a life... " ya fad'a heading to makeken parking space da aka tanada Don ajiye motoci not less than 5, gjdan yasha haske har baa magana,  gidan ya ginu har iya ginuwa, da sauri Mai gadi da security suka nufo inda yake fita daga cikin mota, cikin total respect suka gaidashi,  hannu kawai ya daga masu sannan y nuna masu abinda ke bayan seat dinshi,  nan suka bude suka fara fiddowa, yana kallo aka. Fiddo kayan duka,  yasan yanda Dan Adam yake,  he knows carrying this items might make then salivate,  "ku ajiye wasu daga cikin kayan sai kuyi amfani dashi   " ya fad'a masu,  nan suka nuna godiyarsu suja bishi fa sauran kayan,  gidan is round in shape,  da glasses dake gidan yafi blocks yawa,  yawanshi  gidan glasses ne,  ginin Sam ba nan bane,  irin gidan turawa da in an bude curtains zaka GA abinda ke faruwa ciki kou kaga waje farau din nan haka yake,  part biyar ne dungule waje guda, ciki har da nashi part inda shine ke kallon kofar shigowa falo, gidan shares a general parlour da general dining Wanda shine abu na farko da zaka gani in ka shiga ciki,  general falo din na da girman gaske,  sai a  gina 3 bed room flat da girman general falo din,  bai san a saka kaya ba sai da ya shiga ciki, set din manyan royal seats ne guda biyu sai manyan curtains Wanda suka rufe glasses din, curtains din suna da tsawo sosai Sannan suna da kauri,  yanda kujeru ke kala biyu haka suma curtains din ke kala biyu,  kowannensu  suna matching da sets. Falon ya mugun hadu,  baki ya tabe alaman babu abinda ya burgeshi,  shi he's the kind of man da bai son tarkacen kaya... Inda zaa bashi dama yayi decorating falonshi da kawai zai samu expensive cushions ya ajiye, he don't mind two or three sofas for as long as they are expensive.  Masu gadin dake biye dashi da leda ya juya ya kalla sanann yace "Kuna iya ajiyewa nan... " ya umarce su,  cikin girmamawa suka ajiye suka juya tare da barin wajen.   Bai k'ara dumwa ya kalli wani waje ba ya bude first door by he's left, yana budewa yaga it is well decorated, to he's believe zai ganta nan dakin,  kowanne Bangaren na dauke da 4 bedroom flat,  duk bin dakunan da suka sha manyan gadaje yayi amma b'ata nan,  ficewa yayi daga nan ya koma next one,  shima yasha kaya amma duk ya gama zagayewa babu ita ciki,  fitowa yayi general falo yayi tsaye alaman yana tunani, "wato three whole part for her.  Lallai MA... " ya fad'a yana kalle kalle,  wannan abun VA karamin haushi ya bashi ba, wato ita kadai ta amshe koina kenan bayan b'ata da matsayi kou guda a wajenshi,  face dinshi daure ya koma right hand side.. Yana bude kofa yaga wata budurwa zaune,  falon sai kamshi kawai yake,  shiga ciki yayi Hindu tayi sauri sauka daga kan kujera ta durkusa nan kasa Tana gaidashi,  inda kasa ba dashi ake ba... Kou kallon inda take baiyi ba ya ya tsaya for about 30 seconds,  da sauri Hindu ta Kama hanyar inda anty maryam ta nuna masu as dakinsu,  juyawa yayi yace "Tana ina... " ya tambayi Hindu dake faman sauri zata bar wajen,  cikin girmamawa ta nuna mashi dakin da tasleem take,  "ki kirata.. " ya sake fad'a mata babu musu ta Kama hanyar dakin da tasleem ke kwance,  lokacin tasleem na kwance wayarta on loud speaker,  babu abinda ke tashi sai voice din hajiya zainab,  story take karanta mata while tasleem na lumshe idanuwa,  sallama Hindu tayi in a low and respective voice, dukda tasleem ta iya magana hakan bai hana su b'ata girman ta ba because na gaba yayi gaba kou da kuwa dan cikin ka ne, shuru tayi baa amsa ba,  sake maimaita sallama tayi a bit louder than before still tasleem data lafe a jikin pillow alaman bacci na neman daukata b'ata ji ba,  maimaitawa tayi da karfi tare da Dan yaye curtains din,  sai lokacin tasleem ta daga Kai gabanta na mugun faduwa,  amsawa tayi Tana mikewa zaune,  kallon wayarta tayi tace. "mummy give me a second.... Hindu ce ta shigo... " ta fadawa mum dinta dake kan waya sanann ta kalli Hindu,  murmushi Hindu tayi tace "shine yace in kiraki.... " da sauri tasleem tace "shi wa?.. "ta fad'a voice dinta na rawa,  hajiya najin abinda ke faruwa ta katse wayarta, "mijinki mana... Yana jira  ."Hindu vata jira abinda tasleem Zatace ba sai ta fita daga dakin,  Tana zuwa falo taga yarima tsaye ya rike waist yana kallon falon,  dukda mood dinshi sai da ya yaba da falonta,  it's full of most expensive items bai taba ganin irinsu ba amatsayin shi na Dan sarki that have been to places. Hannuwa tasleem ta fara yarfawa Tana kallon wayarta Don yiwa mum dinta magana sai taga ta  yanke call din,  cikin matsanacin fargaba ta sauka daga kan gado sanye da doguwar rigar lace Wanda zaiyi hundred plus a kasuwa ,"na shiga uku..." ta fad'a Tana kokarin kuka,  cikin kasala ta Kama hanyar waje Tana  aduar dayazo ranta, da kyar legs dinta ya kaita falo,  yarima ya bawa kofar baya, jikinta na rawa ta iso kusa dashi,  haka nan yasan she's behind him  juyawa yayi cikin kasaita ya kalleta,  kan tasleem kasa, she's trying so hard to stand but it became impossible,  kawai sai ta zame ta zauna kasa, "ke kar in k'ara jiranki... Am I clear... " da sauri ta daga mashi Kai,. "good... Abincin ki na chan... " ya fad'a yana nuna Mata hanyar falo, "and duk abinda kike bukata ask... Or kina iya amsar number wayata kiyi min text....and ki sani zaki dinga gyara bangarena but make sure ban ciki before you enter...hope kin gane" ya fad'a mata,  tasleem datayi suman zaune sabida yau gata GA Wanda tafi tsana kuma tafi jin tsoro duk duniya kusa da juna a gida  daya sanann a inda babu Mai cetonta kou da kuwa Kasheta zaiyi, "ke in ina maki magana kina shuru zan cire few minutes ciki time dina inci uwarki..." da sauri ta daga mashi Kai dukda in banda zagin dayayi mata babu abinda taji sabida fargaba da tsoro,  bai k'ara cewa komai ba ya fice daga dakin, tasleem  Sakin wani irin ajiyan zuciya tayi because ji tayi like she just escape from a lions den.  Yafi minyi biyar da fita sannan ta samu ta iya mikewa,  abun nasu ya zo da bambanci, baka cewa amaryace,  babu dokin komai cikin ranta wai fargaba,  she feels so free at this moment,  kawai a tsoron ta yana kiranta zai fara daukan ta da Mari,  it was a lot easier than sje thought  cikin kankanin lokaci taji wani irin natsuwa, nan take all loose strength dinta ya dawo,  mikewa tayi ta ware hannuwa  Tana sakin ajiyan zuciya da ita kanta ta dade rabon da tayi irinshi.  Da sauri tayi pinching kanta Don ta sani if she's dreaming or not,  "wai Allah... Narrow escape... " ta fad'a Tana dafa chest dinta, daga inda take tsaye takwalawa Hindu kira,  da sauri Hindu ta fito cikin tsoro saboda yanda ta kirata,  Tana zuwa taga tasleem tsaye kaman ba amaryar da aka kawo gidan miji yau ba, "Kinga ikon Allah!!..." ta fad'a idanuwanta duk waje, "meye... " ta tanbayeta, "wai bai bugeni ba... Yace duk abinda nake so in tambayeshi... Can you believe that... " ta fadawa Hindu cikin so much excitement,  kou kadan baka cewa itace ta kusa mutuwa sabida fargaban abinda yarima zaiyi mata a yau,  kou kadan bata kawo anything intimate cikin ranta ba,  because it's very far from her brain,  kawai tsoronta ya dinga zaluntar ta, amma she was so surprised,  murmushi kawai Hindu ta saki bata ce komai ba,  tsalle tasleem ta daka Tana cewa "ihuhuhu.... Am. So happy... Wallahi ya bani mamaki... Zan. Fadawa ummah da besty da kuma mummy na... " ta fad'a cikin farinciki, now she's back to  her former self, where she says what ever she see,  where nothing pass her eyes and judgement, daman zancen auren nan ne ya ladabtar da ita and now that it's not as bad as she thinks zata koma her former life,  now it's even better.  juyawa tayi ta Kama hanyar bed room sai kuma tayi saurin juyawa Tana cewa "GA abinci chan... " ta nuna mata inda yarima ya nuna dukda bata San exactly where ba, "in Kuna ci kuje ku dauko kici..." ta fad'a Tana shigewa dakinta Don kai rahoto as usual... Thanks [3/14, 6:28 AM] +234 703 008 7807: 26💚💜❤💙💛 Sak'aci 💚🧡💜💛❤💙 ®Zuwairat (ummumaryam) 2⃣6⃣ follow me on instagram@zuwairatummumryam) on wattpad@ummumaryam29 for those that want my old novel. Tana shiga ciki ta dauki wayarta,  duk ta rasa wanda zata fara kira,  number mom dinta tayi dailing,  hajiya zainab na ganin kiranta sai Taki picking, kawai fargaban ta taji tana kuka ta tada mata hankali kou kuma ta fad'a mata yayi mata wani abu naughty Don tasan tasleem ba hankali gareta ba, sake dailing tayi Tana Dan dire dire kan gadon da take zaune saboda murna,  tankar taga dodo bai cinyeta ba hka take ji,  she feels so excited and happy,  still hajiya zainab bata daga ba,  da ta sake calling a karo na uku sai taji ta kashe "Babu rabon kisha labari... " ta fad'a Tana neman number ummah,  bata damu ta san ce wa karfe goma ya wuce ba, sai da wayar ya kusa katsewa ummah da hankalinta ya gama tashi tayi picking,  har ta kwanta ta fara bacci saboda gajiyan hidima,  Tana ganin kiran hankalintabya mugun tashi, cikin ranta babu abinda take cewa sai "dukda warning din dana yiwa dan nan... " ta fad'a yayin da take picking wayar,  "ummah... " taji voice din tasleem a kunnenta, "Naam gimbiyata... Baki kwanta ba... " ta fad'a Tana sauraron how she sound Don ta gano if da akwai matsala, "ummah kin San me?... " ta fada cikin kwanciyar hankali, wani irin sanyi hajiya taji cikin ranta jin voice din tasleem ba yanda ta sa ran zata ji ba "menene gimbiyata... " ta tanbayeta, "ummah wai ya shigo... Kuma wallahi bai dokeni cewa... Cewa ma yayi duk abinda nake so in tambayeshi... " ummah murmushi kawai ta saki tana lumshe alaman she want to go back to sleep, "ummah  nasan ke kikayi mashi magana... Naji dadi sosai.. Dan Allah ki dingayi mashi magana kullum kar ya cutar Dani kinji ummahna... Ni kuma bazanyu rashin ji ba... " ta fad'a cikin matsanacin fsrin ciki "gimbiyata kenan... Ai na fad'a maki ki kwantar da Hankalinki.... Kar ki tadawa kanki hankali vabu abinda zai yu maki.. Amma kika tadawa kanki hankali har kika rame kaman bake ba... " "ummah am sorry I doubted you... Ban karawa... " ta fad'a cikin shagwaba,  "yauwa gimbiyata.... Yanzu so nake ki kwantar da Hankalinki... Ki dawo kula da kanki.. So nake kafin ki zo in ganki ki maida jikinki har kifi da... " "tou ummah na... " "kuma kaman yanda ya fad'a maki duk abinda kikaji kina so... Kou ma Meye ki same shi kice yaya inason kaza... Nasan zaiyi maki.. Daman ya fad'a yana ji dake... Don ke baki sonshi shiyasa shima bai damu dake ba... Amma ki dinga nuna mashi kulawa... Kinji kou... "Dan bata face tasleem tayi tare dacewa "ummah wanann bakin?.. Nifa ban iya son baki... " bata k'arasa ba hajiya amina ta katse ta dacewa "ki cigaba da kiranshi da baki.. Ai dadin abun tare kuke yanzu... Sanda Allah zaisa ya sake jin wannan kalaman a bakinki ke kanki sai kin San baki da wayau... Daman VA wayau gareki ba... Ana fad'a maki yanda zaayi ku zauna lafiya kina maganr banza... Tou bari in barki dashi kawai... " ta fad'a kaman zata katse wayar,  kukan shagwaba tasleem ta farayi da voice dinta da bai fita,  tasan hae GA Allah vata son yarima amma she will do anything da zai hana ya taba lafiya jikinta "ummah sorry... Ban k'ara kiranshi haka... Bazan sake ba... " ta fad'a Tana turo baki kaman hajya Tana ganinta, "tou gimbiya kar ki k'ara kiranshi baki kinji kou... " "OK ummah... " "kuma in ya fita da kinji karar motar shi ya dawo sai kiyi maza kije kice yaya sannu da zuwa... Kinga in kina haka bazai taba jin hanshin ki ba... Kina jina? " "yes ummahna... I love you sosai ummah... " ta fad'a cikin so much happiness data rasa last time datayi irinshi "gimbiyata Tana jin dadi... Gaskiya gobe zan aiko maki da tukuicin wanann murnan... "tsalle tasleem ta daka a saman gado before saying "wayyo ummah na... Nagode... " dariya hajiya tayi cikin kwanciyar hankali,  she love her so much because ba wuya ta saba da environment dinta "kinga yanzu big house to you alone kiyi duk abinda kike so... " da sauri tasleem tace "eh ummah... Now am happy... " ta amsa mata "kuma zuwa gobe zan aiko maki da set din kayan gyaran jiki... Daman inason in baki but nasan bazaki maida hankali ba amma now that you're OK sai kiyi amfani da Mai da sabulun da sauran kayan dake ciki, ...kinji kou... " "OK ummah... Zanyi... " ta amsa mata,  nan dai suka Dan taba hira ummah nabata advice indirectly ita kuma Tana amsawa da tou.  Suna katse wayar ta kira rashida,  abinka da Mai bakinciki bata samu bacci ba saboda kishin yau tasleem Tana gidan yarima as a wife,  call din na shiga kaman Tana jira tayi wuf tayi picking, a duk duniya no call matters to her like na tasleem shima ba Don komai ba sai Don rahoto, rashida na picking tasleem tace "I told you he won't aske for anything.. Ya shigo dazun... Besty ya bani mamaki... Wallahi ban dokeni kou yi min tsawa ba... Kawai cewa yayi duk abinda nakeso in tambayeshi... Can you believe that?.. "ta fad'a cikin so much excitement, baki rashida ta tabe before saying "ai na fad'a maki babu abinda zaiyi maki....haka nan kika damu kanki...yanzu dai hankali ya kwanta kou... " "wallahi kam besty... Ai bazaki gane bane... Dole inji tsoron wannan mugun... " ta fad'a,  hira suka dingayi har ta fad'a mata sunyi waya da ummah and tayi nata alkwarin tukuicin da kayan gyaran jiki,  rashida dai jinta kawia take ranta na Kuna,  tasleem ta samu abinda mata da dama yanzu suka rasa wato so daga uwar miji,  tasan kou da zatayi nasara wajen shiga gidan, hajiya amina zata zama torn in her part.  Bayan ta gama bata labari kaf rashida tace. "besty bari in kwanta... Bacci nake ji..." tafad'a mata gudun kar kuka ya kufce mata,  tasleem zata bude baki tayi magana rashida ta kashe wayarta.  Kou kadan tasleem bata ji komai ba,  cikin natsuwa ta kwanta da rigar dake jikinta. Shi kam yarima he wanted to go back to the palace ya kwanta amma sai yaga dare yayi kuma kou kadan wajen kusa suke ba, inda je Bangaren shi ya nufa ya bude kofa,  tsayawa yayi yana kallon yanda aka gayra mashi wajen,  da falonshi dana tasleem Allah Kadai yasan Wanda yafi amma wurinshi look so cute, now he remembered abinda yasa ummah take tambayarshi Meye favorite color dinshi,  Ashe Don a zuba mashi kaya kalansu ne,  tsayawa yayi kawai sai ya Dan saki murmushi that last for a second or two sai kuma ya murtuke face kaman ba shi kadai bane tsaye . Kai kawai ya Dan girgiza ya Kama hanyar daya daga cikin doors dake wajen yana balla buttons din rigarshi.  Yana bude kofa yaga makeken gado,  idanuwa ya lumshe yana tunanin inama wata babe ce aka kawo mashi daren yau, da ya bayyana irin abinda ke cikin ranshi,  yasan yanda yake jin kanshi da wuya ya tausaya ma mace.  Cire kayanshi yayi ya ajiye kan doguwar kujeran, saida yacire komai nashi sanann ya shiga bathroom yana tunanin kayan baccin zai saka without thinking about manyan closets dake dakin. Bayan kaman mintu sha biyar ya fito da towel, jefa kanshi yayi kan gado tare da sakin ajiyan zuciya at the same time yana lumshe idanuwa. Wace gari  wajen karfe 9 mota ta shigo gidan, parking space motar ta tsaya wasu mata biyu suka fito sai yanmata biyu,  wasu irin manyan elegant food warmer ne suka shigo dashi,  direct Bangaren tasleem suka shiga,  har lokacin tasleem da bata samu bacci ba saboda sake sake bata tashi daga bacci ba,  zama sukayi suna jiranta,  sai wajen karfe goma ta fito falo,  Tana fita cikin respect suka zuba mata abinci, kallonsu tayi Tana cewa "ummah ta aiko ku kou... " ta fad'a cikin shagwaba,  nan suka amsa mata da eh,  idanuwa ta lumshe cikin kaunar ummah,  zama tayi taci ta koshi,  ta mance rabon da taci abinci haka,  asalima tunda maganar auren nan yazo ta yanke Hulda da abinci,  da kyar take shan fruits.  Sai da taci ta koshi as gaban manyan matan as instructed by ummah sannan suka tattare kayan.  Wajen karfe 12 gidan ya cika da mutane mostly kawayenta, kusan duk course mate dinta yau sun zo gidan, ba komai ya kawo su ba sai daukan rahoto,  tasleem kam taci gayunta amma babu makeup,  sanye take cikin material Wanda bata San yaushe aka saya ba, ita kawai ta gani kuma ya burgeta sai ta saka,  bayan kayan sai Jan kasa kawai yake,  irin tail din nan,  gashin kanta yana kwance a bayanta,  ramar ta yana nan sosai Don in ba farin sani kayi mata ba baka gane ta, most kawayenta babu abinda suke tanbayarta sai yau ta saki ranta kaman ba ita bace take wannan haukan kukan jiya ba,  sai ta wace baki Tana fad'a masu abinda ya faru babu kou sirrantawa, a gefe guda na gidan aka jera abinci daga wata Babban company na dafa abinci,  komai kakeso da akwai wajen,  ita tasleem bata San anyi wannan ba, sai da take fadawa kewayenta cewa "kuyi hakuri fa kar kuce na barku da yunwa anjuma zansa Hindu ta dafa maku something to eat... " ta fada sounding funny and childish,  sai lokacin wata tace "ai ga abinci chan a waje kou me kakeso shi zakaci haka drink  babu kalar da babu..so relax amarsu..." idanuwa tasleem tayi rolling Tana cewa "shine baku zubo kuka ci ba?.. " "ai dokar is nan waje zakaci.. Naga wata mata nan bata yarda a shigo da abinci... " wata ta fad'a mata, "oh ni... Ina nan bansan abinda ake yi ba... " tasleem ta fad'a feeling like the boss, inda zata bude zuciyar wayanda ke cikin dakin most of them are jealous of her amma face dinsu dauke da murmushi,  most of them feel inama su suka samu wanann daman,  some Kuma are thinking she don't deserve this luxury as she don't even know the value of where she is, (who are you to think that some people don't deserve what they get.. Ka sani kou ka  gani tare da bawa nashi ne, Allah bai kallon kyauwu kou swag kou aji or what ever,  he gives us what's ours,  amma sai ka sinci mutum na bakincikin abinda Allah ya baka kaman na ubanshi ne ka kwata.. Ka sani what ever you wish others will surely come back to you, in ka nuna mutum da yatsa guda sauran hudu are looking at you so what ever you do is surely coming back to you,)  wajen Karfe biyu rashida shigo gidan, gidan yarima Aliyu is a popular place that duk Mai abun hawa da ka tambaya a gari yasan wajen,  especially yanda gidan yake,  shi yana da taste shi yasa kou da ya tashi fini ya zabi abinda babu shi anyhow,  mutane sukanzo Don ganin gidan kawai,  some people want to have such house but better soup na money kill am,  don't go getting jealous kan abinda yafi karfinka nor matter what you're better than somebody, so rashida na fadawa Mai abun hawa inda zata aka kawota har gate din,  security din gidan alone abun kallo ne saboda shigansu irin daya,  tun daga compound ta rude,  ji tayi wani abu ya taso mata,  chan gefe guda fountain ne na ruwa,  sai tashi sama yake yana kasa da kanshi, nan take idanuwanta suka ciko da kwalla,  she can't wait to be here,  waiting for too long might kill her,  ajiyan zuciya kawai ta saki as she head to the door,  wata mata ce tsaye bakin kofar ta nuna mata inda ake ajiye shoes, babu musu taje ta ajiye shoes,  jikinta sai rawa yake ta shiga falon,  she couldn't hold tje tears,  sai dai tayi saurin gogewa as da akwai yanmata kusa biyar da kuma wasu manyan mata kaman uku a falon, daga idanuwa sama tayi Tana kallon yanda manyan bulbs masu tsadan gaske ke sama, yanda saman gidan ke da nisa da kasa ana iya yin bene son wani gidan benen ma bai Kai hakan tsawo,  Tana goge hawaye wasu na zubo mata, she just pray nobody notice what is happening and luckily nobody does as kowa hankalinshi na waje daban,  Mai makon ta nemi inda amaryar take ta shiga wajenta sai ta tsaya duba falo,  ahanakli ta fara takawa Tana inspecting gidan kaman an kawo ta ganin gida,  while tana kallon falon zuciyar ta yana yawo waje daban,  kawai she's imagining yanda zai kasance if  ta shigo,  "kilan ma in sakashi ya yimin Wanda yafi wannan... " ta fad'a cikin ranta,  kou Kadan she can't face tasleem a haka,  asirin ta tonuwa zai yi saboda duk wanda zai ganta yasan Tana cikin matsala,  bayan kaman minti goma ta juya kawai ta fita without seeing tasleem,  ita kam tasleem dukda yawan mutane dake falon hankalinta na wajen besty dinta, duk cikin wayanda ke wajenta babu wanda takeson bawa rahoto kaman rashida,  sai kalle kalle take amma bata ganta ba,  abunka da lousy mind sai kuma ta cigaba da abinda ke gabanta. Yarima kam yana dawowa daga masjid wnada4a jikin gidanshi yake ya shiga bathroom yayi wanka ya maida kayan da ya sako jiya ya dauki car keys dinshi ya koma fada, yana zuwa ya je Bangaren mum dinshi suka gaisa,  wanj irjn kallon so da kauna kawai take mashi,  ba komai ya faranta mata ba sai yanda tasleem ta kirata jiya da dare with happiness,  adua kawai take mashi shi Kuma yana amshewa da Amin. Har zai tashi ta bashi umarnin yayi order abincin da zaa ci gidan tunda mutane zasu dinga zuwa, kar a bar tasleem da neman abinda zaa ci,  shuru yayi for a moment sannan yace "ummah abincin na yau kadai ne zaa kawo?.." "aa... A kalla dai na sati... Yanda in baki suka zo sai ayi serving dinshi. " ummah ta amsa mashi,  "amma ummah ni nan gida zanci kou... " ya fad'a yana marairacewa "eh Kaci kafin ta fara girki... " bata k'arasa ba yq zaro idanuwa yana cewa "pls kar ki sani cin abincinta... I will endure everything but won't eat her cooking.. Kinga banyi maki gardama but pls don't say no to this... " ya fad'a cikin rokonta, murmushi ummah tayi tare dacewa "tou shikenan... Kar in takura maka... " ta amsa mashi,  murmushi ya saki tare da fiddo wayarshi,  daga nan yayi booking din abinci har na sati biyu, sai kuma ya duba inda ke da good security ya yayi hiring dinsu da su kula kar a shigar mashi gida da abinci kuma kar a bar kowa ya shiga da takalmi.  Yana gamawa ya Mike ya koma old part dinshi ya kwanta. umar na falo yana jiranshi yar wajen 12 daya fito,  yana ganinshi ya hade rai yana cewa "My oga me kazo yi kuma?..bayan ka rainani... " ya fad'a babu wasa,  cikin respect Umar ya dinga bashi hakuri sanin yanda Aliyu ke da zuciya,  da kyar ya samu ya Shawo kanshi yace ya hakura "ka shiga Ciki ka gyara kayana Kai Kai sabon gida... Kuma kaima kana iya zuwa... If bazaka sake yimin gardama ba... " ya fad'a mashi atakaice,  nan Umar ya yi saurin shigewa cikin bed room dinshi Don yin abinda aka saka shi, sai bayan kusan hour guda ya fito da irin manyan bags din nan Mai girman gaske har guda uku, kallonshi Aliyu dake zaune yayi tare da fad'a mashi inda nashi dakin yake yaje ya jera mashi kayanshi. Umar na zuwa gidan ya shiga inda aka fad'a mashi dukda da akwai mutane gidan,  yana shiga ya wuce bed room din yarima Don jera kayanshi nan Umar ya ga duk cike suke da sutura daga native zuwa English da nighty,  nan ya kira shi ya fad'a mashi abinda ke faruwa. Around 4 duk aka tafi ya rage daga ita sai masu aikinta,  komawa ciki tayi ta kira number rashida har 5 times bata daga ba,  ajiye wayar tayi ta zauna feeling sad,  bayan kaman minti biyar da zaman ta nan falo ta kira Hindu,  da sauri ta fito,  "wai me kuke a ciki ne... " ta fad'a daga inda take zaune looking so innocent and cute, "ba komai hajiya.." ta amsa mata "yo ba komai kuka shiga  ciki kuka zauna kun bar ni kadai zaune a falo?.. " ta fad'a Tana rike Da waist dinta "kiyi hakuri hajiya...kema kinsan yanzu da d'a ba daya bane... " bata bari ta k'arasa ba tace "meyw banbancin yanzu da da... " ta fad'a Tana kallon faces dinsu,  shuru sukayi har da Hindu, "nidai Kunga ni. Kadai ne... Indai bazaku sake Dani ba sai in fad'a a gida a bani wasu... Kinga ni ban son wannan zaman babu sanin juna... Kuma ai mun saba dake... " ta fad'a directing her last statement to Hindu,  nan dai suka Mike suka koma falo tare da shantakewa,  in ba fad'a maka akayi Masu aiki ne ba bazaka yarda ba,  har da suka zauna kasa tace su dawo kan kujera,  suna nan aka sake aiko mata da abincin aka tsareta taci sannan aka maida,  she feels so happy at last,  wanka ta shiga tayi ta sake kaya ta dawo falo ta sake kiran rashida amma bata daga ba,  "kou me ke faruwa?.. " tasleem ta fad'a cikin jimamin abinda ke, faruwa tunda suke hakan bai taba faruwa ba,  ta bata miss calls sun Kai 6 amma bata kirata ba kuma bata daga ba  cikin damuwa ta kira mum din ta ta fad'a mata abinda ke faruwa,  "tou kiyi hakuri... Kilan bata kusa ne... Shiyasa... " "aa ni mummy pls ki kira mum dinta kou ki turo min number dinta.. Pls... " ta fad'a cikin serious damuwa, "aa.. Ba tayi tafiya ba?. Kilan bata dawo ba....Kawai kiyi hakuri I know zata kiraki..." tafad'a mata,  hajiya ta amsa mata,  aikam sai tasleem ta fara kuka Tana cewa bazata daina ba har sai an kira mahaifiyar rashida taji halin da take ciki, nan hajiya ta kirata, gaisawa sukayi cikin mutunci da hajiya zainab da mahaifiyar rashida har hajiya zainab taba bata hakuri kan rashin gayyatar ta da batayi ba, nan mahaifiyar rashida tace "ai nayi tunanin laifin rashida ne ya shafeni tunda itama yanzu naga bata cewa zata zo wajen tasleem,... " ta fadawa hajiya zainab, hajiya zainab dake zaune a falon ta dan bata face tayi kuma cikin wayewa tace "haba... Aa... Mutane ne suka yi min yawa... Amma ai babu laifin rashida daya isa ya shafeki... Balle ma babu abinda tayi... " inji hajiya zainab, "Allah mai iko... Wato haka nan Tana zaune a gari kuma ta ki zuwa bikin kawarta?...ni kullum tuhuman ta nake ta fadamin abinda ya hadasu... " shuru hajiya zainab tayi ta rasa abinda zata ce because sje remembered yanda rashida tazo tayi mata bankwana, she can't believe Tana gari.. Ta dai mahaifiyarta is not lying. Thanks [3/14, 6:28 AM] +234 703 008 7807: 27💙❤💛💜💚 Sak'aci 💛🧡💜💙❤💚 ®Zuwairat (ummumaryam) 2⃣7⃣ Hajiya zainab kasa magana tayi because she don't know exactly what to say "'gaskiya ki tambayi tasleem Don nasan bA haka nan tayi zaune gida ta bar zuwa wajenta ba... Babu irin tambayan da banyi mata ba amma tace nothing is happening... Kinsan yaran zamani ka haifesu baka haifi halinsu ba.... Naso. In kira inji kou da abinda tayi sai kuma Allah bai bani iko yin hakan ba... " inji mahaifiyar rashida,  hajiya zainab was speechless,  kawai abinda ke yawo a kanta is why will rashida hide in town and not attend the wedding of a girl who trusted her so much, ita kanta she trusted her,  tunda har taja zaunar daita ta fad'a mata something game da tasleem saboda yanda suka shaku, tasan babu abinda ya hadasu Don in da akwai  tasleem will surely say it out, "ai yara haka suke... " hajiya zainab ta fad'a cikin total confusion, "Allah ya shirya mana su... " inji mahaifiyar rashida, "Amin Amin... Tana kusa dake ne... " hajiya zainab ta tanbayeta,  "aa... Inajin Tana dakinta... " ta amsa mata "OK... Daman tasleem tace Tana kiranta bata daga waya shine na kira inji if she's alright,... " "OK bari in leka dakinta.... Inazuwa... " ta fad'a bata kashe wayar ba ita kuma itama hajiya zainab vata kashe ba,  tafiya ta dingayi ta isa dakin rashida dake kwance head down sai kuka take har voice dinta bai fita at all,  Tana jin sallaman mum dinta tayi saurin daga Kai at the same time Tana goge face dinta, idanuwanta sunyi sutu sutu, "meke damunki... " mum dinta ta tambayeta, da sauri tace "nothing.. Kaina ke ciwo... " ta fad'a Tana nishi,  "ga maman kawarki. She want to talk to who.. " ta fad'a Tana mika mata wayar, "who mummy... " ta tambayi mum dinta while collecting the phone, hajiya zainab Tana jinsu,  banza mum dinta tayi daita ta fice daga dakin, face din wayar ta kalla taga hajiya zainab,  ta ma mance wacece hajiya zainab, kafa wayar tayi a kunne tare dayin sallama,  amsawa hajiya zainab tayi cikin faraa like nothing happened,  Tana jin voice din ta gane mahaifiyar tasleem ce, da sauri ta daidaita voice dinta Tana cewa "mummy good evening... " "evening.. Ya kike ya gida..." "fine mummy.... Ban. Ma dade da Shigowa ba.... " ta fad'a trying to bring out her voice daya dishe saboda kuka,  shuru hajiya zainab ta danyi sannan tace "daga ina kenan... " ta fad'a to be sure if rashida is something else, "mummy har kin mance.... Bana je kaduna ba... Sai yau na dawo... " ta fad'a without thinking if mum dinta ta fadawa hajiya zainab gaskiya, "oh... Well come back... Ya hanya tou... " inji hajiya zainab, "fine mummy.. Ya biki anyi komai lafiya.... " "fine my dear.... Lafiya lau... " "Allah sarki... Bamu ma dade da gama magana da besty ba.... Naso inje gidanta yau amma na gaji sai gobe Insha Allah zanje... " ta fad'a sounding so cute and calm, "oh kunyi magana kenan... Amma itace ta kirani tace in kira mum dinki saboda Tana kiranki baki dagawa... " hajiya zainab ta fad'a sounding a bit tense but trying to be calm, "oh mummy... Nifa na kirata dazun kuma munyi magana... Kou dai ajiye wayarta tayi na kira wata ta dauka har na dauka itace... Ikon Allah... " ta fad'a Tana Dan dafa chest dinta,  shuru hajiya zainab tayi feeling kaman she should cut the phone sai kuma tace "dear... Kina jina?.. " ta fad'a mata "yes mummy... " "Dan Allah ki fadamin da akwai abinda ya shiga tsakanin ki da tasleem ne Wanda ban sani ba?.. " ta tanbayeta cikin natsuwa,  da sauri rashida tace " haba mummy no Mana... Me yasa zaki ce haka mummyna... "ta fadi haka,  da jin voice dinta kaji voice din mayaudariya,  before her voice sound so obedient amma now she hears the voice of a traitor, "mummy wallahi babu abinda ya hadamu...pls ki bar tunanin hakan Dan Allah mummyna... " ya fad'a Kaman zatayi mata kuka,  ajiyan zuciya hajiya zainab ta saki sanann ta ce "nidai kin san na haifeki kou... Tou ban son kiyi. Min karya... In d akwia abinda tasleem tayi maki just tell me now... Because ni Bazan taking bullshit ba... So tell me now... " ta daka mata tsawa,  kuka rashida ta farayi Tana cewa "mummy Dan Allah kiyi hakuri... Babu abinda ya hadamu... " ta fad'a cikin kuka, shuru hajiya zainab tayi for a while kaman ta fado abinda ke ranta kuma kaman tayi shuru,  she's a person that is open hearted,  bata boye abinda ke ranta balle ta boyewa sa'ar yar da ta haifa abinda ke ranta "tou in babu abinda ya faru why kina gari amma kika yarda tasleem despite you know how much she trusted you... You know how much I trust you too..." idanuwa rashida ta zaro while gabanta na faduwa sosai,  (that's how it is for bad people, kullum suna cikin fargaba, Kullum suna cikin tunani,  kou suna ci basu auki sai dai su dinga karewa kaman kudin guzuri.. Amma mutum Mai clean heart kou bai da kou sisi zaka ganshi cikin nastwua, kou bai samu Mai kyau yaci ba he will still gain weight because shi kwaciyar hankali gives everything, so the choice is yours,  be good or be bad but believe me, you can never regret being nice,  generous, selfless and above all being a good person)  "Kinyi shuru kou... " hajiya zainab ta fadawa rashida dake faman kuka cikin serious fear of her plan being scattered,  "wayyo mummy... Ba haka bane... " ta fad'a Tana kuka sosai,  her brain was thinking fast of what to say,  kawai Tana tunanin the kind of advice da Amanda zata bata, boom and she arrived, "mummy.... Kawai ina jin kunya ne... Ba lallai inyi meeting class of sauran kewayenta ba.... " ta fad'a Tana kuka sosai  nan take hajiya zainab taji duk wannan haushi  da suspect din ya fita cikin ranta "amma. Gaskiya ban san baki da wayau da hankali ba sai yau.... Ina maki kallon mai hankali Ashe am wrong... In ban da rashin hankali kaman naki who cares about class kou status... Anf for your information I bought you gold of 600k tunda kece kawar amarya... " idanuwa rashida ta zaro jin abinda hajiya zainab ta fad'a. "fulani ta sayi duk kayan da yanmata zasu saka kuma naki is special and you have shoes to go with seven cloths da aka saya maki...nace ajiye maki dukda baki nan akayi biki you will still use them...amma kina nan saying rubbish,  am.l So very disappointed in you ...in hae muna tare da Kai if we can't make you blend with us then we won't insult you..nasan tasleem bazata ji dadi ba in har taji wanann dalilin nan naki.... " cikin matsanacin kuka rashida tace "wayyo mummyna am sorry... Dan Allah kiyi hakuri..ki yafemin.. Dan Allah kar ki fadawa besty.... " ta fad'a cikin serious tears, shuru hajiya zainab tayi for a moment sannan tace "promise me bazaki sake yi min karya ba... I know tasleem misbehave amma duk abinda zau fita daga bakinta gaskiya ce... Tou kema inason ki zama haka Don kou yanzu kin yi karya tunda har kikace kunyi magana alhalin ba haka bane... Pls kar in k'ara jin karya a bakinki.... " ta fad'a mata Tana kuka sosai,  sai taji ta bata tausayi,  nan kuma ta dawo Tana rarrashinta, sai da hajiya tayi mata alkawarin bazata fadawa tasleem sanann ta yarda tayi shuru,  kafin suyi sallama hajiya tacr "duk sanda kike so kizo ki kwashi kayanki... "cikin wayau rashida tace "mummy ki barshi pls...  " "banson gardama... Am I clear   " "yes mummy... Nagode.... " ta fad'a mata,  "babu godiya... " sai lokacin  sukayi sallama,  duk da abubuwan arzikin da akayiwa rashida vai sa ta cire abinda ke zuciyar ta ba,  asalima son yarima ya fi mata komai,  suna gama waya ta dauki wayarta ta kira tasleem nan tayi mata karyar Tana hanya ne sai yanzu ta iso,  Don haka bazata zo ba yau sai gobe. Tasleem na zaune falonta suna hira da masu aikinta kaman ba itace uwar dakinsu ba tukuicin ummah datayi mata alkawari ya iso,  har waje ta fita taga sabuwar Toyota keyless tsaye yana daukan ido, bata damu da masu aikin gida kaman su Mai gadi ba ta dinga daka tsalle Tana ihu har saida Hindu ta Dan tabota ta nuna mata wayanda ke kallonta,  sau lokacin ta dan tsaya,  "dauko min wayata... " ta fad'a cikin so much excitement tana tsaye gaban motar,  da sauri daya daga cikib masu aikinta ta dauko mata wayar,  ummah ta fara kira Tana mata godiya Tana dire dire, dariya kawai ummah tayi ta kashe wayarta, kiran mum dinta tayi daga nan waje Tana ihu Tana fad'a mata kyautar da ummah tayi mata,  ta kira rashida ta fad'a mata sannan ta dauki picture din motar ta dora a both instagram da whatsapp status dinta tare da group dinsu na kawaye.  Duk wanda yaga wannan motar sai yaji bakin ciki,  wasu nan take suka fara kiranta suna congratulating dinta. Bude motar tayi ta dauki wata package dake ciki tayi cikin falon da gudu kaman gidansu babu mota,  she suddenly find happiness, inda ta san haka zata samu farin ciki da bata tsaya wahalal kanta ba.  Tana shiga ta zauna ta ware abubuwan da aka turo mata ba komai bane face abubuwan gyaran jiki daga Mai sai sabulu, wanann vai dameta ba sake fita tayi Tana kallon mota.  Yauma yarima bai dawo gidan ba sau wajen karfe 10 na dare,  leda ya sake shigowa dashi kaman na jiya ya shiga har falonta,  babu kowa,  ajiyewa yayi ya Kama hanya kaman zai fita sai kuma yaga in Tana jin yunwa yaci amana kenan so it's better ya fad'a mata da akwai abinci if she want she eat if she doesn't want she starve, daga nan inda yake tsaye yace "ke!!!... " ya fad'a da karfi,  shi sunanta ma shige mashi yake, tasleem dake kwance ta kanga waya a kunnenta bata ji ba because wayarta is on loud speaker sannan hajiya Tana karanta mata story book, idanuwata na budewa ahankali Tana maidasu Tana lumshe ahankali alaman She want to sleep,  sake kiranta yayi yaji shuru,  tsoki yaja ya nufi inda yaga mai aikinta ta shiga jiya,  kofa ya bude ya taka kaman Taki uku again sannan ya bude next door that lead to her bedroom,  da karfi ya bude kofa sai ga tasleem dake sanye da rigar bacci ta zubara ta mikewa zaune, ganin yarima ne tsaye yasa ta zaro idanuwanta sosai tare da rufe bakinta da hannunta sabida kar ihun dake neman fitowa ya kufce mata, she look so small as she sit in the middle of the wide bed,  kaman wata yar 12 ce zaune,  "kinci abinci?.. " shine tambayar dayayi mata in  low voice yanda mum dinta bazata ji yana dakin ba as her mother's voice was coming out loud,  nan ya gane story take karanta mata,  da sauri ta daga mashi kai while covering herself with the huge duvet blanket, "good... Kina bukatar... Wani abu?.. " ya sake asking in a low voice,  sake daga mashi Kai tayi "tou daga yau.... Ki dinga cin abincin da zaa kawo... Bazasu gama ba sai nan da sati biyu... Daga nan zaki dinga abinci da kanki... Am I Clear..." ya fad'a sounding so official, baki cewa da matar shi yake magana,  he sound so straight forward,  kuma bai kalleta ba sosai Balle yaga abinda zai dauke mashi hankali game daita,  in short the room is not that bright balle yaga abinda ke jikinta. Kai tasleem ta daga mashi, bai k'ara cewa komai ba ya fita yana tunanin yanda maganar mum dinshi  ya dagula mashi komai,  wato gashi zai zama kaman bawanta,  haka ya fita daga bangarenta ya koma nashi,  to his surprise  yanda ya bar gadon shi haka yake ,babu alaman gyara,  zama yayi yana cire shoes dinshi,  "wato I should repeat myself... " ya fad'a looking at the room, "we shall see... " ya fad'a yana mikewa wanka yayi ya dawo ya kwanta. Sai yau da karfe hudu rashida tazo gidan tasleem, Tana shiga ta tambayi hannatu wato daya daga cikin Mai aikin tasleem inda take,  nan ta rakata inda tasleem ke zaune Tana kallon zee cinema, sanye take cikin another doguwar riga amma na shadda red, she look so cute and young, in bq wnada ya Santa ba babu Mai cewa itace matar wannan aljannan doran kasa,   Tana ganin rashida ta daka tsalle ta Mike ta rungume ta,  kamshin jikin tasleem kawai yasa ta fara hawaye,  her heart is burning, jin shessheka yasa tasleem dake rungume daita daga Kai,  "babe... Why kike kuka... " tasleem ta fad'a voice dinta na rawa about to break in to tears too, cikin matsanacin zafin da rashida bata san Za ji ba tace "besty I miss you... Am happy for you... "ta fad'a Tana hawaye sosai, "tou kuma sai ki Kama kuka?.. Nidai dan Allah ki Diana... " tasleem ta fad'a Tana turo baki kaman wata yar karamar yarinya,  rashida kasa daina kuka tayi saboda kishi, before Tana tunanin if har Tana iya zuwa kusa da inda yarima yake is OK for her but now she have an inch and she want a mile,  yanzu ta samun hanyar shiga inda yake amma kishi kuma na neman  lalata mata duk plan,  ganin tasleem gidan nan makes her want to dive knife into her,  bata san zataji hakan ba, jawota tasleem tayi Tana cewa "wallahi kou ki daina kuka kou nima in farayi... " tasleem ta fada Tana kokarin fashewa da kuka,  ahankali rashida ta zauna Tana kallon falon da tunda take bata taba ganin inda aka zuba so much wealth ba,  lokaci guda kuma sai ta zabura Tana cewa "ni banga zama ba...now zo ki bani tour a wannan gidan dake gari guda... "ta fad'a sounding kaman VA ita bace take kuka sosai few seconds back,   sai lokacin tasleem ta saki ranta Tana cewa "hmmm besty ni ina na sani a gidan nan... Tunda na shiga gidan nan babu inda nake lekawa sai motata...kuma dana gani sai in koma nan... " harara rashida ta balla mata Tana cewa "ya zaayi ke da gidan ki bazaki leka koina ki san inda gidan yake ba... Nidai muje Muga duk lungu da sako dake gidan nan... "  ta fad'a sounding so lively,  "tou why not ki fara chan wani abu... " bata bari ta k'arasa ba tace "haba wa ke ta abin sha ana maganar kashe kwarkwatan idanuwa... Now let's start with your own part.... "  ta fad'a hannunta cikin tasleem,  nan fa suka shiga bed room din tasleem,  rashida is a social person so she knows lots of expensive things tasleem doesn't know,  bags dinta lefen alone ta kurawa ido sabida tasan Millions nawa ne. Bata ankara ba tasleem ta bude dukkan closets dinta shake da kayan sawa, "daman baki ga lefe ba... Gasu... " tasleem ta fad'a sounding so free, nan rashida ta wage baki Tana kallon irin sutura da akayi mata, abunta ya tashi daga not only wishing to have yarima but also jealous of tasleem, tasan kou duk abinda mum dinta Ke dashi bai isa a hada mata irin kayan falon tasleem ba, tun yanzu ta fara kishin tasleem ta fita kayan daki despite bata da assurance if she's even coming in or not, but one thing is Amanda ta bata so much hope that doesn't make her think of negativity sai zallan positivity, "besty ke kanki kinsan in nace kayan nan zan tsaya kallo the whole time will go away.. So kawai muje in ga sauran wurare... Next time kuma sai in dawo mussanman Don kallon kaya... "ta fad'a mata, nan tasleem ta rufe closet dinta sanann suka fita daga bed room dinta zuwa sauran bed room dake nata Bangaren, kou dakin masu aikinta kawai abun kallo ne, suna da makeken Italian bed da babban closet kowa da nashi, suma sai da akayiwa kowacce daga cikin su new clothes masu tsada har goma each sanann ga shoes na gayu. Bayan sun gama ganin Bangaren tasleem suka fita main falo, daman ita rashida ba komai take son gani ba sai Bangaren yarima, tasan talseem is stupid and she won't hesitate to show her, suna fita rashida tace "naga gida guda ne amma ina Bangaren mijin...ki... " ta k'arasa da kyar sabida takaici, "Anya yana da Bangaren a gidan nan... Nidai ban sani ba... " tasleem ta fad'a sounding care free, "haba don't talk like this mana... Mijinki ne fa.... At least ya kamata ki san some things game dashi... " inji rashida, baki tasleem ta tabe tare dacewa "nidai muje muga gidan... " tafad'a heading to the door next to wanda suka fito, hannu ta saka ta bude, ita kanta sai da ta zaro idanuwa Tana kallon dakin shake da kaya, baki rashida ta bude Tana cewa "wannan ma naki ne?... Chabdin... Yar gata... " ta fad'a Tana shiga dakin, shima dakin sai da suka zagayeta tas tare da duba bed room har da closets, nan MA da akwia kayan sawa da kuma kayan bacci na mata, Rashida rasa inda zata saka kanta kawai tayi, suna tafiya hawaye na taruwa idonta suna maidawa, nan suka shiga dakin tsakiya,tun daga falon suka gane dakin yarima na saboda shoes dinshi dake nan "asshe nan ne dakinshi.... " rashida ta fad'a Tana shiga falon tare da lumshe idanuwa saboda sanyin dataji yau gata a dakin habibinta, "pls besty ki zo mu koma... Kar yazo ya tarda mu... " tasleem ta fad'a daga inda take tsaye a bakin kofa Don Tana ganin palm sandlers namiji bata k'ara talking any step zuwa dakin ba Don tamkar taga dodo haka take ji, she feels kaman yana ciki, "babe shigo ciki mana... Ba dakin mijinki bane?... Pls come in... " rashida ta fad'a Tana nufan wata kofa... " da sauri tasleem tace "nidai ki fito... Wallahi kar ya tardamu nan... " ta fada jikinta na rawa, "haba nidai wallahi yanda na duba dukkan sauran part din haka zan duba nan... " ta fad'a Tana bude wata kofa, tasleem kin shiga tayi saboda tashin hankali, babu abinda take sai kiran rashida ta dawo amma Sam bata dawo ba instead sai ta shiga bed room din data gani tare da lumshe idanuwa Tana kallon gadon that is a bit rough alaman an. Kwana Kai batare da an gyara ba, cikin matsanacin fargaba tasleem tace "ni wallahi besty na koma falo... In ya tarda ki sai ki san abinda zaki fad'a mashi... " ta fad'a Tana komawa bangarenta da sauri tare da waige waige. Thanks [3/14, 6:28 AM] +234 703 008 7807: 28💚❤💙💜💛 Sakaci 🧡💚❤💙💜💛 ®Zuwairat (ummumaryam) 2⃣8⃣ Bata wani damu kou kawo wata tunani ba ta je main falo ta zauna Tana kallon both kofar part din yarima dana shigowa ciki. Rashida kam ganin yau gata GA makwancin yarima yasa taji wani irin sanyi cikin ranta,  idanuwa ta lumshe while entering the bedroom In a slow way taking her time, gadon da ke dan squeeze ta kalla sanann ta nufi wajen gadon,  ahankali tayi bending ta Kai hancinta wajen gadon tare da lumshe idanuwa as his body perfumes stain the bed sheets,  bata iya fadin how sweet he's perfume is,  kawai irin kamshin da bata taba jin irinshi ba take ji a kan gadon, hannu ta saka ta shafa gadon in a slow way feeling the softness of the silky bed sheets, ahanakli ta zauna nan bakin gadon Tana kallon daidai saitin pillow Tana imagining ranar da zata ganshi kwance as she sit bedside him watching his dark and handsome face sleep,  "how some people don't know the value of what they got... " ta fad'a Tana tunawa da tasleem, Tana iya kisan kai just to be with This guy amma sai ga wacce bata san value dinshi ba ta aureshi,  (wannan shine abinda ke faruwa people basu valuing abinda suke dashi,  wanann saurayin da kike wulakantawa is someone's heart beat,  so in case you want to insult or look down on someone think very well that wanann mutum da akwai Mai son shi nor matter how bad he may look to you) babu abinda take sai shafa bed sheets din Tana lumshe idanuwa at the same time Tana imagining how it's going to be "wallahi babu Mai hanani aurenka... Wallahi sai na aureka..." ta fad'a making sure of what she said, bata taba yarda mutum na zama bait ba sai yau,  tasleem ta zama ladder to her yarima,  kallon kofar tayi  ta dauke kanta,  ko kadan  bata fargaban a shigo,  indai shi zai shiga ya kamata kou me zaiyi mata will make her happy, kou da kuwa dukan ta zaiyi da belt or dorina,  that is how much she loves him. Mikewa tayi ta shiga bathroom dinshi,  boxers dinshi biyu daya cire ta gani rataye a wani waje,  wajen ta nufa ta Kai hancinta tare da lumshe idanuwa at they all smell nice,  nikam am. Thinking of abinda zai faru if yarima zai shigo yaga abinda ke faruwa,  like I said before he's a reserved man,  yana kaunar privacy dinshi sosai amma sabida kalar matar da ya aura shine wata har cikin dakin baccin shi,  daya daga Cikin boxers dinshi ta dauko daga inda aka rataya ta fara linkawa, she want to take it home ta dinga sinsinawa, gani tayi babu inda zai iya shiga a jikinta tasleem b'ata gani ba,  hakan yasa tayi deciding ta sakashi,  da sauri ta saka, kayan wankashin ta tsaya kallo sanann ta fita zuwa bedroom again. Tasleem kam tamkar Tana zaune kam kaya saboda yanda rashida ta dade bata fito ba, da sauri ta tashi ta nufi kofar Tana cewa "besty pls... Ki Fito... " ta fad'a Tana bude kofar falon sai ta ganshi wayam   cikin tashin hankali tace "besty pls Meye haka... So kike ki ja min balai?.. Kina ganin yanda nake managing Kaina amma zaki hadani dashi.... Dan Allah ki fito... " ta. Fad'a Tana shiga bedroom din,  rashida ta gani tsaye gaban closet dinshi duk ta bude su,  kou jin abinda tasleem ke cewa batayi kawia ta zubawa kayan yarima ido,  idanuwa tasleem ta zaro Tana rufe bakinta da right hand dinta Don kar ta saki ihu,  cikin tashin hankali tasleem tace "na shiga uku besty Meye haka... Baki tsoron ya tardaki... Kindai san Kai na komai zai dowa kou.... " ta fad'a Tana maida closet din ta rufe,  murmushi rashida ta saki da idanuwanta da suka sauya kala, inda tasleem Mai wayau ce zata gane she's so obsessed with him saboda the look in her eyes says alot,  amma sam  bata ga komai ba,  hannun rashida ta Kama Tana cewa "pls let's go outside... Kafin ya dawo... " ta fad'a jikinta na rawa, fixge hannunta rashida tayi Tana cewa "ke wallahi bakiyi ba... Sai shegen tsoro... Nan ba gidanki bane... Duk inda kikeso kina iya shiga at your will amma kin tsaya sai faman shaking kike kaman wata mazari.... Nidai sai na gama gani... " ta fad'a heading to another door... " "Inna lillahi waina ilaihi rajiun.... Let me tell mom.... " ta fad'a Tana fita da sauri,  sai lokacin rashida tabi bayanta Don kar ya fadawa hajiya zainab laifinta su k'ara yawa,  da gudu ta bi bayan tasleem Tana kiranta, sai lokacin tasleem ta saki ajiyan zuciya Tana cewa "wallahi sai yanzu hankalina ya kwanta...." ta fad'a hannunta kan chest dinta,  harara rashida ta sake balla mata ta wuce part din tasleem without saying a word. Hakuri tasleem ta dinga bata har ta hakura, nan suka dinga labari har tasleem ta nuna mata kayan gyaran jiki da ummah ta kawo mata,  budan bakinta sai cewa tayi "kinsan wallahi kar kiyi amfani dashi jikinki ya lalace... Baki. Ganin yanda kike a yanzu... Kinga jikinki babu spot babu rash kou guda... Kina iya fara amfani dashi yanzu ya sakar maki kuraje... But if you want use it... " ta fad'a atakaice "aikema kinsan bazan yi amfani da abinda zai lalata min jiki ba... Ajiyeshi kawai zanyi..." ta fad'a mata.  Suna tare har wajen magrub,  ba komai rashida ke jira VA sai Don kou yarima ya dawo ta dan ganshi amma bai dawo ba,  haka ta dauki bag dinta tasleem ta rakata har bakin gate sannan ta tafi.  Tana fita daga gidan  ta dauki wayarta ta kira number Amanda,  Tana picking ta fara kuka Tana cewa "pls I can't wait anymore... Duk abinda ya kamata ayi pls ayi kawai... Ni wallahi sonshi kasheni zaiyi... It's better in samu way dina yanzu da basu shiri da matarshi before ita ta mallake shi... " ta fad'a Tana kuka Tana tafiya zuwa inda zata samu abinda zata hau,  "babe relax.... Pls take it easy.... We're going to take one step at a time... Now yanzu tunda ta shiga gidanshi kema soon zaki shiga... "rashida bata bari ta k'arasa ba sai tace "when... Ni Inason in shiga yanzu... " ta fad'a cikin kuka sosai,  thank Unguwar baka ganin kowa balle a ganta, it's a lonely area with the largest building in town,  sanann dukda dare ta farayi kaman babu duhu because florescent light sun amshe koina,  "nace ki kwantar da Hankalinki... Now abu na farko is kina iya bashi abinci yaci yanzu?... As In da akwai hanyar sa zaki iya Saka mashi wani avu a abinci?.. " inji Amanda,  da sauri rashida tace "yanzu ban iyawa saboda tace bai cin abincin ta... " "then Kin gani you still have to be patient... Abinda zamuyi zai fi aiki in har yaci ne... If he eat shikenan he's all yours... " kuka rashida ta farayi sosai Tana cewa "ni yanzu yaushe zai fara cin abincinta har in samu daman zuba mashi wani abu.... It's going to take sometime and ni ban iya hakuri... " inji rashida that is crying,  shuru Amanda tayi for a moment sannan tace "tou abinda zaa yi yanzu is dole sai nayi tafiya... Dole inje garinmu Don inyi magana da wnada zaiyi aikin.... Inyace da akwai wata hanyar sai mu bi..  Amma nidai nasan abinda mutum zai ciwa cikinshi is the most effective way of jazz... " "OK pls... Do something... Dan Allah..." "OK... Shikenan... Yau Monday.. So zan bari sai Friday inje..." bata k'arasa ba rashida tace "dan Allah Friday is far....pls yayi min nisa... Kar son bawan Allah nan ya kasheni... Inason before sister ta gane na fara zuwa gidan tasleem komai ya daidaita... " inji rashida,  "OK... Naji qmma ki sani you're paying for both the transport,  my time,  sai kuma kudin da zaa bawa Wanda zanje wajenshi.. " shuru rashida tayi for a moment Tana tunanin inda zata samu kudin da zata bawa Amanda,  Tana da kudi allowance dinta amma her mom is in charge of it,  sai lokacin ta tuna da gold da hajiya zainab ta saya mata "OK zan baki... Zanzo gobe... " ta fada mata.  Shi dai yarima bai k'ara bin ta kan tasleem ba,  yau yaje office and as usual daga gida aka Kai mashi abinci,  kou da ya tashi sai da yaje palace yaci ya koshi yayi sallah sanann ya Kama hanyar gidanshi,  still gadonshi na yanda yake babu alaman an gyara,  shi dai he remember telling tasleem zata dinga gyara mashi part amma bai gan alaman ana hakan ba,  shuru yayi yana tunanin kou yaje yayi mata magana sai kuma ya basar,  da kanshi ya sauya bed sheets sannan ya shiga wanka,  bayan ya cire kayan jikinshi ya ajiye shorts dinshi inda aka tanada saboda hakan,  yana dubawa sai yaga guda daya rataye, he remembered sosai cewa guda biyu ya ajiye nan,  bai maimaita boxers, ranar dayayi kwanan farko gidan ya ajiye guda sai kuma jiya ya ajiye daya amma yau daya ta gani rataye,  wanka yayi ya fita daure da towel,  kafin ya fito ma sai da ya sake kallon wajen kou idanuwnashi ne ke mashi wasa amma babu guda,  ba wai it's because abu ne Wanda sunyi tsada bai iya Saye ba despite he use the most expensive undies amma it's something da bai kamata ace yayi misplace ba,  yana fita ya goge jikinshi ya saka kayan bacci Wanda bai taba sakawa ba,  wayarshi ya dauka ya kira Umar da yanzu ya koma gidanshi da zama,  da sauri Umar ya shigo har part din yarima,  falo ya tardashi zaune ya dora kafa daya kan daya yana girgiza su ahankali,  Umar na zuwa ya gaidashi cikin respect bai amsa ba yace "ka shigo nan ne yau... " ya tambayeshi,   "aa... Ai kace ban zan dinga gyara... " yarima bai bari ya k'arasa ba yace "ba abinda na tambayeka bane... Ka shigo nan yau eh kou aa... " ya tambayeshi a takaice, "aa ban shigo ba... " ya fad'a  cikin girmamawa,  shuru yarima yayi for a while yace "hope kunci abinci... " ya tambayeshi  "eh ranka shi dade... " "kana iya tafiya.." ya fad'a mashi, nan Umar ya fice,  mikewa yarima yayi ya ya koma har bathroom dinshi Don yaga if dai da gaske babu undie dinshi amma babu,  he wish yana da number wayar tasleem da kiranta kawia zaiyi  wannan shiga part dinta Dinnna kou kadan baiso,  sanann yana gudun ta rainashi kou tayi tunanin he cares. Kaman bai so ya Mike ya kama Bangaren tasleem walking like a king himself. Hajiya zainab ta San halin tasleem hakan ke sawa karfe 8 nayi Zatace taje tayi wanka tayi shirin kwanciya kou da kuwa ba baccin zatayi ba,  she really want to put her on track. Tun bayan sallah ishai hajiya tasata tayi wanka tasa ta fesa turare tasa ta kwanta sai tace kallo zatayi dasu Hindu Don haka Bazatayi bacci yanzu ba that she will call her,  haka suka shantake suna kallo, tasleem na zaune tsakiyar two seater royal seat while sauran masu aikin ta na zaune kan three seater su uku,  duk ta dungule waje guda idabuwanta duka kan screen din large TV dake bango, her mind was to taken away,  the movie is so breath taking,  yanda suke romance yasa ta sake kura ido sosai Tana kallo,  the next thing data ji si budewar kofar falo,  aikam Da sauri masu aiki Suka mika suka bar wajen with in a second,  ita kuma tasleem  ta Mike da sauri ta koma bayan kujeran da take zaune before he came in, rigar baccinta bai wuce gwiwa ba and it's pure what as most of Wanda ta zabowa matar Aliyu farare ne before it turns to be her,  kura mata ido yayi As she suddenly disappear zuwa bayan kujera,  one thing he noticed about her is bata jin nauyin jikinta, it took her just ome second to koma bayan kujera, "wai ke Meye haka... " shine abinda ya fad'a mata yayinda tayi wannan tsallen, jikinta na rawa tace "ba komai... " ta fad'a voice dinta na rawa sosai,  "wai wannan mara hankalin ce zaa hadani daita as miji da mata... " ya fad'a yana kallon how small she is a bayan kujeran data boye kasancewan shi kanshi kujeran yana Da tsawo da girma, zai bude baki yayi magana sai yaji kaman karar TV din is loud,  "lower this... " ya fad'a mata,  babu musu tayi wuf ta wuce inda ta ajiye remote din, kou kadan bata damu taji kunyar yanda take ba saboda fargaban dake tattare daita,  dama kuma chan ba kunyar ta sani ba indai game da such dressing ne,  at times hajiya amina ita ke cautioning dinta kan ta bar saka kaya anyhow especially da bata San ta saka bra ba saboda rashin girman boobs,  ta gabanshi ta wuce but giving him as much distance as she could,  gabaki daya ta danna power ta kashe TV din,  feet dinta dake kasa ya Dan kalla for about a Second sanann ya dauke Kai bai k'ara kallon ta ba har sai da ta kashe ya juyo gareta tare dacewa "me ya kaiki bangarena.... "shine tamabayr da yayi mata Kai tsaye,  nan take ta fara yarfa hannuwa tana kokarin kuka tana ja baya without even saying anything to defend herself,  kallon mamaki yayi mata because kou cikin anger baiyi mata magana ba balle ace kilan he's harsh or hard on her, kawai yayi amfani da normal and gentle tune dinshi wajen yi mata magana sabida Allah yaisa din ummah na yawo a kunnenshi kaman gong, before he noticed har ta koma jikin bango ta fara kuka kuma cikin serious shagwaba tana yarfa hannunwanta sosai kawai tana tunanin yau kashinta ya bushe so bari tayi kuka as she can, "ikon Allah... Daga tambaya?.. " ya fad'a face dinshi murtuke yana waige waige a dakin in an unbelievable way saboda duk wnada zai shigo ya ganta a haka sai yayi tunanin kilan he have threatened to beat her, tasleem kuka kawai take budan bakinta sai tace "ban... Karawa.... " ta fad'a in serious tears, "tou wanna kukan na Meye... " yafada yana taking steps aikam sai ta saki ihu da karfi tana ganin wajenta ya nufo kuma dukanta zaiyi,  nan take ta durkushe tana kuka sosai Wanda kou. Masu aikinta sai da hankalin su ya mugun tashi Don suma sunyi tunanin dukanta yake,  aikam a zuciye ya iso wajen da take ya daga kafa da karfi kaman yanda zaayi ball shima with target haka ya daga kafa sama sosai amma sai words din ummah suke dawo mashi,  amana,  amana,  amana it's something that kou na kashi aka baka bai kamata ka taba nor mata what ba because duk Mai cin amana bai cika muslimi na kwarai ba,  . "you're not worth it Dan ubanki... " yafada in serious anger yana maido kafarshi kasa, cikin zuciya ya daga ta sama ya rike shoulder dinta biye yayi mata wani irin girgiza yana cewa "kukan uban Meye wannan?.. " Ya daka mata tsawa, cikin matsanacin tashin hankali tace "babu... Komai ..." ta fad'a da kyar yana kallon yanda kou maganar da kyar suke fitowa "wallahi ke muguwar yar sharri ce... Dukan ki nayi..." ya tambayeta da karfi,  da  sauri  ta girgiza mashi kai "zagin ki nayi?. " ya sake asking dinta,  still Kai ta girgiza mashi, "then wanann kukan fa.... " ya fad'a yana rike da shoulder dinta yana girgiza ta at any question he asked her, tasleem kokarin hadiye kukan ta tayi amma ina hakan bai yuwu abinda da wacce ta saba kuka banza sannan gata hannunshi da take ji kaman tana hannun zaki,  "now quite... " ya daka mata tsawa,  da sauri ta hadiye kukan amma sai sheshheka take kaman ta dade tana kuka,  bai taba ganin irin wannan ikon Allah ba sai yau,  baya second guda bata saki sheshheka ba,  ya ma rasa abinda zai ce mata,  kallonta kawai yake looking so. Speechless,  wani zuciyar na fad'a mashi ya maketa wani kuma ba ganin Meye ribar haka amma abinda take is so annoying (kun taba kiran danku amma Don sanin sunyi laifi kawai sai su fara kuka sosai suna baka hakuri without eeven waiting to see what the call was all about... It's among the annoying things kid do,  Aliyu can relate this kam hahhh) "wallahi... Daga yau... Kika... Sake min kuka daga magana... Kinsan... Wallahi sai na zaneki da belt... " jin ya ambaci belt yasa ta fara trembling, he can feel yanda jikinta ke rawa sabida har lokacin bai saketa ba,  "kinji kou baki jina.." "na... Ji... " ta fad'a bakinta na rawa, "now I will ask you again...me ya kaiki bangarena alhalin abinda nace kiyi min bakiyi?... Kou neman magana ne?. Salon kuma inyi ki Kai karata kou har kiyi min sharri..tunda GA zahiri nan. " ya fad'a yana kallon yanda hawaye ke rolling a face dinta kaman tap, he don't know why yake mata such long statement, it's unlike him, magnagarshi csn be counted amma sai gashi yau yayi zurrr before he even noticed, "sorry... " tasleem ta fad'a cikin kuka, "naji... Ina wando na.... " shine abinda ya tambayeta, idanuwa tasleem ta zaro har ya kaiga ta daga full eyes dinta ta kalli ugly face dinshi as she calls it for a second or two, "in sawa zakiyi sai in bar maki...amma daga yau kar ki k'ara... " ya fad'a a bit soft than he is suppose to, dukda bata San abinda yake nufi ba da sauri ta daga mashi Kai because if da akwai abinda take so a duk duniya right now is to let her go, "Kuma daga yau na k'ara ganin baki gyaramin dakina ba sai na zaneki... " ya sake fad'a mata, da sauri ta sake daga mashi Kai sai lokacin ya zare hannunshi dake kan shoulder dinta ahankali kaman yana sakin kwai, bai sake bata kou da kuwa second daya bane dakin yabar wajen. Yana. Fita tasleem tabi kofar da harara tare da turo baki tana goge face dinta, sai da ta gama goge face dinta tsaf sannan ta koma ta Kuna kallo, da sauri ta Kama hanyar dakin masu aikinta tana cewa "ku fito mu cigaba da kallonmu.. " ta fad'a tana tsaye daga bakin kofar dakinsu. Thanks [3/14, 6:28 AM] +234 703 008 7807: 29💜💙❤💚🧡 Sak'aci 💛💜💙❤🧡💚 ®Zuwairat (ummumaryam) 2⃣9⃣ Kallon juna masu aikin suka tsaya yi sanann suka kalli tasleem.da kanta kawai ne cikin dakin tana kallon yanda suke kallonta,  "wai Meye... Kou kun fasa kallon ne?.. " ta fad'a tana dan bata rai,  mikewa duk sukayi suka dawo falo, Hindu kallon lashes dinta dake jike tayi before saying "hajiya dazun kaman naji ihu... Kodai kunnena ne... " ta fada tana kallon tasleem,  dariya tasleem ta saki tana cewa "rabu da wanann jibgegen bakin... Wai na shiga Bangaren shi shine yazo yana Mani kwarasi alhalin ni ban son damuwa.... Kaman wani aljani ban San ya akayi ya San na shiga Bangaren ba... " tasleem ta fad'a mata,  shuru tayi bata k'ara magana ba saboda tasan indai zata biye mata maganar ba karewa zaiyi ba,  nan fa suka mai da hankali kan kallon da suke. Shima yarima yana fita kawai sai ya saki murmushi tare da girgiza Kai,  kawai yana tunanin wane irin tarbiya akayi tasleem haka,  tunda yake bai taba ganin dan Adam Mai irin tsoron tasleem ba,  daga magana ta hau ihu kaman yayi mata wani abu, yana tafiya yana. Cewa "kawai sai ij Kama cewa wancan mara hankalin matata... Sakara kawai... " ya fad'a heading  to his part. Rashida na zuwa gida bayan tatu sallah ta kwanta rungume da wanann wandon data dauko daga gidan yarima,  kamshin kayan ya cika koina,  kaman yanzu aka fesa perfumes din haka kayan ke kamshi,  "mutum Mai aji... Mutum Mai daraja aka bawa wancan sakarar da bata san sunan kanta ba... " ta fad'a cike da takaici, kayan ta dauka ta dora bisa hancinta tana shakan numfashin, "Insha Allah nima sai naji wannan kamshin a jikina.... " ta fad'a tana lumshe idanuwa,  kou kadan bacci baiyi gigin daukanta ba har kusan asuba sannan ta samu bacci rungume da shorts din yarima kaman wata mahaukaciya. Wace gari wajen karfe takwas rashida ta bar gidansu da nufin zata wajen service amma tana fita ta hau a daidaita sai gidan su tasleem, wajen hajiya zainab ta je ta gaidata cikin girmamawa tare da k'ara b'ata hakuri kan abjnda ta aikata,  nan hajiya zainab ta zaunar daita tana bata saliva dinta in the name of advice while ita rashida kawai abinda take so ta mika mata wannan gold din taje kasuwa ta saida su, assuming makiyi yana sauya hali da yanda hajiya zainab ta zauna ta bata lokacinta tana bata advice kaman yanda zata bawa yarta tasleem da ta fasa abinda ta yi niyyar yi amma dayake zuciyar ya riga ya tafi ga son ganin ta tare da yarima kou kadan b'ata jin advice dinta abinda kawai ke ranta a bata ta tafi amma face dinta kou kadan bai nuna haka ba,  she look so innocent and attentive,  Allah Allah kawai take hajiya ta gama maganar da take mata "kinsan wallahi dear ki rike gaskiyar ki a duk inda kike.... Gaskiya dokin karfe ne duk Wanda ya riketa bai taba tabewa... In dai an sanki da gaskiya kou baki nan zaayi maki shedar wacce ba haka take ba kou da kuwa zaa bata maki suna... Nasan kin San cewa good name is more than silver and gold so pls kar in sake ji Kinyi magana biyu kou Kinyi karya...kar ki fada Don a soki kou kiyi behavior Don ki jawo hankalin mutane to you intentionally... Kawia if you're good rabbi ba zai taba hadaki dana banza ba...if you're real rabbi bazai hadaki da fake people ba... Kina jin abinda nake fad'a maki?.. " ta fad'a mata cikin limana, "yes mummy... Bazan k'ara ba.. Ki yafemin.... " ta fad'a kanta kasa "na yafe maki wallahi... Kawai ina baki advice ne kaman yanda nake bawa tasleem... Wallahi kou van waje akace ga abinda tasleem tayi dana ji zan San if she does it or not... One thing I csn swear on it is she doesn't say what's not real... Kema kiyi irin nata... Ba karami kawai ke daukan darasi wajen babba ba Kema ki dauka wajen ta... Dafatan ban bata maki rai da abinda nake cewa ba.." inji hajiya zainab. "haba mummy... Wallahi aa... Nagode allah ya bar zumunci... "ta fad'a cikin respect tana dan daga bag dinta alaman zata tafi tace "mummy daman cewa nayi inzo in gaidaki tunda kwana biyu bamu hadu ba... " ta fad'a standing up, "wai zaki tafi tun yanzu?... " "eh mummy wajen service zani nace I miss you bari inzo in gaida ki... " ta fad'a cikin shiyasa, "madalla... Kayanki fa" inji hajiya zainab "mummy tunda biki ya wuce ba sai a barsu ba?.." bata k'arasa ba hajiya zainab tace "Allah ya tsaremu da irjn wannan karantar... AI da sunanki aka saya so babu dalilin da zaisa  a hanaki su..." ta fad'a tana mikewa,  sai da ta gama mikewa sannan tace "wait for me... Am coming now... " ta fad'a tana barin falon,  bayanta rashida ta bi da kallo saida ta fice ta saki murmushi tare da sakin wani irin ajiyan zuciya, bayan kaman minti biyar hajiya zainab ta fito da manyan leda guda biyu,  da sauri rashida ta tashi ta  tareta  tarw da amshe daya Wato katuwar,  "nan ga kayanki.... The gold is here but I will suggest ki koma gida ki maidasu kafin ki tafi wajen service din... " rashida rasa bakin godiya tayi,  babu abinda take cewa sai mummy Allah ya k'ara budi   nan hajiya zainab ta nuna mata bata son wannan godiya kaman an bawa miskini kaya, haka dai ta Mike ta bar gidan,  kou da ta fita ta tsaida Mai abun hawa ya maidata gida,  she have to show her mom so that tayi mata godiya amma kafin ta Kai gida ta dauki gold din ta boye cikin hand bag dinta.  Tana zuwa gida ta nunawa mum dinta kayan,  nan take ta kira hajiya zainab tana mata godiya,  call din baiyi lasting 10 seconds ba Don hajiya zainab ce mata tayi babu godiya,  nan dai sukayi sallama,, da sauri rashida ta fita tana cewa "mami zan wuce wajen service daman ban je ba naje gaida mummy ta bani wannan uban kayan nace bari in maido gida kafin in wuce... "  babu abinda mom dinta ke ce mata sai Allah ya kiyaye, aikam bata zarce koina ba sai kasuwa wajen masu saida zinari,  tana zuwa ta fiddo shi har da receipt dake ciki,  nan Wanda ta kaiwa ya kalli kayan ya kalleta,  budan bakishi sai yace "abinda zamu saya a yanzu is 450k.... " ya fad'a mata,  Dan marairacewa tayi tana  cewa "anya mummy zata yarda... AI ka kadamu da yawa... " ta fad'a cikin sayasa, "iyakan abinda zamu saya kenan.... " ya fad'a mata atakaice, mikewa tayi tana cewa "bari in kirata... Duk yanda mukayi zan fada maka... " ta fad'a tana komawa gefe guda na shagon,  nan ta fara wayar karya shi kuma yana da kallonta yayin da yake sallaman wasu dake zaune kafin tazo, bayan kaman minti biyu ta dawo wajenshi tace "tace a bada kudin haka nan... Lalura ne ya taso.... " ta fad'a mashi,  nan ya bude inda yake ajiye kudi ya fiddo bundle din yan 1k guda hudu sai na 500 guda daya yace ta zauna tayi counting,  nan tace sauri take amma yace indai b'ata yi counting ba in har ta tafi dashi basu cika ba babu ruwanshi, "ai babu komai nasan sun cika... " ta amsa mashi tana tura kudin bag,  bai k'ara ce mata komai ba ta fice daga shagon.  Tana fita ta kira Amanda Don taji if tana gida,  amsa mata tayi da eh,  nan ta samu abin hawa sai gidan Amanda.  Lokacin har rana yayi zuwa karfe sha biyu,  wayarta ya fara ringing tana dubawa taga tasleem, tsoki taja tare da kashe wayar gaba daya.  "yauwa sister pls nawa zan baki kije... Wallahi sister ban taba jin abinda nake ji yanzu Ba...tunda na shiga muhalin shi naji kaman inyi tsuntsun in koma gidan tare da rayuwar shi... " bata k'arasa ba Amanda tace "keep calm... Wanann ba komai bane... Indai kina da kudi da zaki kawo inje wajen Wanda zaiyi mana aiki AI kawai ki kawo... Amma a nawa shawaran da Kinyi hakrui har loakcin da zai iya cin abincin matarshi Don nasan wanna  shine tamkar yankan wuka,... " da sauri rashida dakeyi kaman zatayi kuka tace "wallahi na kasa jurewa ne... Ni ban MA son su shirya din... Dan Allah ki nema min mafita... " "pls kar ki damu.. Ya isa... Kina da kudi?.. Shine tambayar da zNyi maki... " inji amanda "kaman Nawa zan kawo pls... " rashida ta fad'a jikinta na rawa,  :"nidai Kinga yanzu bani da kudi kuma ke zanyiwa wannan tafiyar... Dukda garinmu ne I will need to have money on me tunda Bazan ce su zasu dinga bani abinda zan ci ba...  So I need kaman... " sai kuma tayi shuru kaman Mai calculating abu,  ganin shirin yayi yawa yasa rashida sake cewa " pls say it... Amma Dan Allah kar ki dade... " ta fad'a  kaman zatayi kuka,  "well ki kawo 70k ya isheni har inje in dawo... " shuru rashida tayi sbaoda kudin yayi yawa for a travel da bai wuce kwana 5, "shi kuma wanda zaiyi mana aiki zan bari sai naje munyi magana dashi in har da akwia abinra zaayi wnada zai kar kato da hankalinshi gareki...in ya fadi kudin sai in kiraki.... " ta fad'a mata,  babu musu rashida ta dauki bag dinta ta bude bag dinta,  sai kallonta Amanda take,  bata fiddo dukan 100k din ba sai ta zari 30k ciki ta fiddo 70k ta mika mata tana cewa "pls gashi... Ni yanzu yaushe zaki tafi and yaushe zaki dawo... " da sauri Amanda ta wafce kudin tana cewa "ai you own me yanzu... In ma yanzu kikeson in shirya in tafi... In short bari inje in fara packing sai inyi joining night bus... Kinga gobe  da safe sai mu isa,  kou zama bazanyi ba zanje wajen shi duk yanda yace sai in kiraki... " ta fad'a tana mikewa rike da kudin data bata,  idanuwa rashida ta zaro tana cewa "da gaske zaki tafi yau din nan... " tafad'a cikin so Much excitement, "why not... AI kin kawo the most important thing... Dole in tafi yau... Bari ma ki gani..." ta fad'a tana shigewa bed room dinta,  wani irin sanyi rashida taji tana Mai jin dadi sannan tana tunanin Kilan zuwa nan da sati daya kou biyu yarima ya zama nata. Tana nan zaune bayan kaman minti talatin Amanda ta fito da bag dinta data shirya Don tafiya,  "I will wait sai da yamma kafin in shirya in tafi... " Amanda ta aada mata,nan dai  rashida ta tashi ta bar gidan tana Mai mata godiya.  Abangaren gidan tasleem kam yau wanka tayi Tasha gayun ta aka kawo abinci suka ci tare da masu aikinta,  tun karfe 10 tayi wasu baki kawayen mun dinta basu tafi ba sai wajen hour guda,  suma suna tafiya sai ga wasu kuma,  haka dai suka zauna har 12 sannnan suka tafi,  suna tafiya tasleem ta tuna da maganar da yarima yayi mata na gyaran Bangaren shi,  sai lokacin ta dauki wayarta ta kira rashida Don ta fad'a mata abinda ya faru amma sai bata dauka GA kuma tana sake kira sai taji switch off,  Hindu ta kalla tare dacewa Dan Allah muje ki gyara chan Bangaren... " ta fad'a mata,  babu musu su biyi suka shiga bangaren yarima tayi tsaye tana kallon Hindu while she repeats the falo dukda VA wani kazanta ke da akwai ba,  daga nan sai ta bude mata bed room dinshi shima ta gyara gado ta shiga bathroom ta wanke tayi komai while tasleem na tsaye,  duk da ta dan koyi abubuwa there's still hole a rayuwarta, da akwai abubuwa da dama da bazata iya tunkara tace zatayi ba because bata iya ba,  haka ta gyara wajen sannan suka fita, while going back inside Hindu tace "hajiya... Me zai hana... Ki fesa mashi wannan abun kamshin da kike sakawa a naki Bangaren.... " tsaya kallonta tasleem tayi for a moment sanann tace "Lallai wannan mutum zanyiwa gwaninta... Gaskiya ni babu ruwana... Ba mutunci ya sani ba... Kuma Ai ba nashi bane ". "ai hajiya babu wanda yaki kamshi... " "tou ya saya sai a dinga saka mashi... " ta fad'a tana shigewa bangarenta, tana shiga ta gan wayarta na ringing da Sauri ta k'arasa wajen taga ummah ce, picking tayi tare dayi mata sallama cikin shagwaba, "Gimbiyata duk yau baki kirani ba... " inji ummah, "sorry ummahna... Yau nayi busy ne... " ta fad'a kaman wacce ta gama aiki for hours, dariya ummah tayi before saying "fadamin aikin da kikayi... " ta fad'a tana dariya, "hmmm ummah wai yaya yace dole in dinga gyara Bangaren shi... " ummah dake sauraron abinda take cewa murmushi ta saki Don ta San it's a way forward, "shine na raka Hindu na tsaya har ta gama... " nan take kuma ummah ta bata rai tare dacewa "Dan ubanki wato Mai aiki kike kaiwa Bangaren Aliyu Don sakarci... " ummah ta fad'a sounding very angr6, aikam sai tasleem ta fashe da kuka tana. Cewa "ummah ni ai ban iya ba kou... Kuma ni kou na iya ban yi mashi.. Wai jiya kawai Don na shiga da wata kawata Bangaren shi yazo ya kusa dukana... " ta fad'a tana kuka sosai, ummah rasa inda zata saka kanta tayi saboda wannan abun haushi da takaici "tasleem wato kina barin mutane suna shiga Bangaren Aliyu.... Aliyun da kou abokai ba kowa yake bari su shigar Mai Bangaren ba tun yana gida shine kike bari ana shigar mashi Bangaren?... gaskiya kina bukatar duka... " nan tasleem's ta rushe da kuka da karfi tana cewa "ummah sorry.... Sharri fa yayi min har da cewa bai gan wandonshi ba... " bata k'arasa ba ummah tace "will keep quite kafin in fadawa Aliyu abinda kikeyi?.. " nan take tasleem ta Kama bakinta kaman tana zaune a gaban ummah, "wato sakarcinki ya kai munzalin da komai sai an fad'a maki?... Wato you don't know wanann abun Mai kyau ne da kuma mara kyau?.. Ke yarinya ce da baki San baa kai kowa Bangaren miji ba?... Ke kadai kike da iko da wannan Bangaren.... Kika kuskura na sake jin kin bar wata Mai rai ta shiga Bangaren Aliyu sai Ranki ya mugun baci... Mahboob zan sa ya zanemin ke... Sakara kawai... " ta fad'a cikin serious anger da tasleem bata San ta dashi ba, hakan yasa tasleem ta San yes ummah is very mad at her, "ummah na sorry... Ban karawa... " "Kima k'ara... Now tell me kin fara amfani da abinda na turo maki..." ta tanbayeta, cikin shagwaba tace "ummah ni aa... Wai. Ance... Yana iya bata min jiki... Tunda ban saba amfani dashi ba... " ta fad'a tana turo baki, "oh ni gimbiya... Na taba baki abinda zai bata maki jiki?...kina ganin zan baki abinda zai zama illah gareki... Why baki da hankali for crying out loud... " ummah ta fad'a Cikin fushi "ummah Dan Allah kiyi hakuri.... Ni ce min akayi zai iya lalata min jiki... " "kayan da na aiko maki a pure organic products daga bmohis beauty and cosmetics, kayansu ba kayan chemical bane balle kace ya lalata maka jiki, kayansu pure organic ne wato from natural raw materials da fruits tare da herbs... Kinga kou basu da illah komai saidai gyarawa ..." ( bmohis beauty are cosmetics suna garin kano masu bukatar a hada masu Mai kou sabulu na kyau da gyara jiki.. Kou kadan kayansu ba chemical ciki, babu irin kayan gyaran da basu hadawa, suna hada flawless and glowing soap, face and body scrub, face cream, body cream, body butter, acne away soap, pimples remover, knuckle repair "kaman in mutum ya yi amfani da man bleaching knuckles dinta yayi baki suna bada abinda zaisa yayi clean, stretch mark kit, whitening anf brightening kit, kids glow kit, wato har yara da akwai na gyaran su, yaran yan gayu kenan, men glow kits wato basu bar maza ba, kowa MA yazo yasha gyara, lips repair, face mask, toning kit. Duk irin kayan gyaran jiki da kake so zKa samu a wajen su kuma remember no chemicals, suna tura kayansu a koina, yangayu GA naku, give it a try today and you will thank me later, kuma company dinsu is registered ba yama yama bane anyhow, kayansu da hawan hawan ne da akwai na 10k, 15k duk dai base on demand ne, GA Wanda suke bukata ga number CEO din bmohis beauty and cosmetics, 08064407626, and pls ba na kananun mutane bane, ban nufin kananun mutane in terms of money, aa I mean masu zuciyar yara Wanda kawai sun iya batawa mutum lokaci, suna fama da kansu but will still waste your time, in Kinga baki da hali yanzu kiyu hakuri kiyi saving number in kin shirya sai kiyi mata magana because I will make sure she block disturbers. "ummah sorry... Yansu zan fara amfani dashi..." tasleem ta fad'a bayan ummah ta gama fad'a mata amfanin abinda ta aiko mata, nan suka gama hiransu sanann sukayi sallama. Tana gama waya da ummah sai GA call din rashida dake fitowa daga gidan Amanda, da sauri tasleem tayi picking tana cewa "wai ni this days me nayi maki kike min haka ne... " ta fad'a mata kaman zatayi kuka "babi abinda kikayi min wallahi... Dazun supervisors suka zo shiyasa ban dauki wayarki ba... Dan Allah besty.. Ki gaidamin mummy sosai... Kinga abinda ta bani kuwa... " bata k'arasa ba tasleem tace "Dan Allah ni ba Don wannan na kiraki ba... Kawai dai na kira ki in baki labarin abinda ya faru jiya... " da sauri rashida tace "me ya faru jiya" ta tambeyata cikin serious tension saboda dirty mind, nan tasleem ta kwace komai daya faru jiya da yau ta fad'a mata tare da kuma irin advice da ummah ta bata, kawai bata fad'a mata about the bmohis beauty product ba saboda kar ya zama kaman bata bin advice dinta, "dear ga ni nan... Kawai duk sanda yace a gyara mashi Bangare just call me... Ba sai Kinsaka Mai aiki ba... " da sauri tasleem tace "ummah tace kar kowa tashiga fa... " cikin hantara rashida tacs "ni Watace... Kuma in banda abinku fad'a mata zakiyi ne?.. Amma tunda baki so shikenan... " ta fad'a sounding angry, "aa sorry... Bazan fad'a mata ba.. Basai ta sani ba.. Daman ni ya zaayi inje in wahalal da kaina saboda wannan black mamba... I can't wallahi... Kinga irin girgiza dana sha hannunshi jiya... " dukda ba cewa tayi love ba rashida is boiling saboda yarima ya taba tasleem, kawai she can't wait Amanda ta dawo mata da good news, "pls ki bar Bari yan taba ki... Kice baki so... Kar ya koya maki iskanci.... " ta fad'a out of kishi, "hmmm kema kinsan ba out of sona ya tabani ba... Kuma kou giya nasha ban isa ince kar ya tabani ba... "rashida bata bari tasleem ta k'arasa abinda Zatace ba sai ta katse wayar saboda zafin da zuciyar ta keyi mata. Thanks[3/14, 6:28 AM] +234 703 008 7807: 30❤🧡💚💙💙 Sak'aci 💜❤🧡💚💙💛 ®Zuwairat (ummumaryam) 3⃣0⃣ Ita tasleem bata San an katse wayar ba ta cigaba da cewa "wallahi duk babu abinda na tsana kaman.... " jin shurun yayi yawa yasa tace "hello" ta fad'a tana kallon wayar sai lokacin taga Ashe rashida ta kashe call din,  vata wani damu ba ta zauna tana cewa "wallahi ita besty problem gareta... She act as if in itace a shoe dina zata iya yin komai... Kou kadan bata san halin wannan bawan Allah ba... " ta fad'a ita kadai. The following day a chan wani daji Wanda ban san kou na ina bane naga Amanda zaune a gaban wani makeken mutum Wanda bai da kaya sanann gashin kanshi dada ne kuma daure kawai yake da zani, sai enchantation yake yi da wata tare Wanda van san kou na Meye ba, Amanda daje zaune gefe guda kanta kasa sai faman gyara attachments dinta take tana Dan daga kai alaman yes dayake tana jin abinda mutumin ke cewa,  saida yayi magana sosai sanann ya kalleta yana magana da yarensu kamar haka "wanann abu ne Mai sauki... Wanann yana daga cikin aikinmu Mai saukin gaske... Kawai abunda ake bukata shine sunanshi da nata... " ya fad'a mata cikin yarensu,  "ai baba wanann ba matsala bane... So zaa bada abinda zaisa yaji babu kowa sai ita... Yaji ita kadai ce mace... Sanann duk abinda take so zai bata without delay?... " "sosai ma... Komai metake so zai bata... Kawai suna muke bukata... Shikenan... " ya amsa mata, "Bari in kirata...amma nawa zamu bada ayi mana clean job... " ta tambayeshi,  "mu bamu amsar kudi har sai aikin ya yi... Kawai yanzu kina iya bada duk abinda kike dashi amma in aiki yayi zaki dawo nan ki bada shanuwa daya da dubu dari... " ya fad'a mata,  nan dau Amanda ta fita Don kiran rashida,  wayarta ta fidda ta kira number rashida. Yau kam tunda garin Allah ya waye rashida take jiran kiran Amanda,  da taji karar waya zatayi saurin dauka, amma shuru har wajen karfe hudu,  sai lokacin ta kira, ,  da sauri ta dauki wayar tana barin falon,  bayanta innocent mum dinta tabi da kallo tana cewa "wanann kiran kou buhari ya kiraki AI sai haka... " mahaifiyar ta tafad'a tana kallon yanda jikinta ke rawa,  da sauri ta shiga dakinta tana cewa "this call. Is the only thing I waited for a duk yau... Kou ruwa ban sha ba tun wayewar yau... " ta fad'a jikinta na rawa, dariya Amanda tayi tana cewa "I told you to relax in dai kina Dani baki da matsalar komai... It's going to be a success... " ta fad'a mata with assurance,  nan rashida ta daka tsalle tare da sakin ihu tana cewa "I can't be happier... Naji sanyi... Naji dadi... Wayyo. Allah na... " ta fad'a out of so much excitement,  "babe relax a second... Da akwia Dan matsala... He's demanding alot... " shiru rashida tayi amam deep down ta rantse kou da kuwa abinda mum dinta da dad dinta suka mallaka zata iya sayarwa a boye Don ta biya bukatar ta, babu tsadar da zai hanata abinda ke ranta,  she have gone too far and there's no going back,  "wai sister tsada har nawa... " rashida ta fad'a sounding calm,  nan Amanda tace "well yace kafin ya fara aiki zaa bashi 200k... Bayan nan in aiki yayi yanda ake so zaa bashi half million da kuma manyan cow guda uku..."  Amanda ta fad'a mata,  shuru rashida tayi bata ce komai ba,. "ni case din yanzu is yanda zakiyi a bashi Wanda yake bukata for a start... Nasan sauran in har komai ya daidaita tsakanin ku it's a chicken change... "Amanda ta fad'a mata, "hmmm wanann ba matsala bane... Yanzu yamma yayi so zan Bari zuwa gobe da safe... Sai ki kawo account number inje bank in saka maki... " rashida ta fad'a depending on kudin gold data saida,  (that's life for you,  zaka yi abu Don taimakawa mutum amma sai ya yi using abun against you... He will use your own money to battle against you,  ya rabbi remove fake people from our lives kou su waye,  if a friend or relative is a fake komai ma zai iya faruwa,  rabbi give us people that will be true to us a gaban idon mu da kuma bayan idon mu... Rabbi kar ka hadamu da mugun mutum,  wayanda kou naman jikinka zaka yanka ka basu bazai hanasu zaluntar ka ba, wayanda duk abun arzikin da zaka yi musu ba zai hana su hada baki da wasu su cuce ka ba... Rabbi ka bamu ikon fin karfin zuciyar mu kasa kar mu zama masu bakin hali da kuma hassada kou munafurci ga wasu.. We are all human kuma muna zunubi amma rabbi kar yasa mu cutar da wasu,  indai laifinka tsakaninka da Allah ne it's a zillion better than laifin da kayiwa mutane...allah kasa mu gane... ) ita kanta Amanda tayi mamakin yanda akayi tace tana da kudin da zata turo,  hakan yasa Amanda ta sake yarfa cewa she's really desperate and she promise to do everything in her power to help her get into the palace Don tasan sai tafi uwar data haifeta holewa.  "OK Bari in turo maki... Sanann ya bukaci full name dinki da kuma full name dinshi.... Sai ki turomin ta text yanda zan furta mashi da kyau... " inji Amanda,  nan ta katse wayar tana cewa "let me text my account number ohhh... I Don get the fastest way of earning money... " ta fads tana turawa rashida account number dinta,  ita kuma rashida tana tura full name dinta tare dana Aliyu zuwa ga Amanda,  sunan sarki ba boyeyye bane,  hakan yasa ta San sunan correct.  Kou kadan bata jin zafin kudin da akace ta bada saboda bata kou sisinta kuma ba guminta bane.  Bayan Amanda ta fada mashi sunan wayanda zaayiwa aiki yafara magana yana kiran suna yarima dana Mai martaba har zuwa sunan kakan Aliyu,   yana yi wani irin hayaki na fita daga bakinshi,  it shows how powerful the man is,  daman duk garinsu Amanda babi inda ba San. Sunan mutumin ba,  he's a powers seer and a wizard native Dr,  wanann shi yasa Amanda ta kawo case dub wajen shi all because of her own benefits. Sunan yarima ya kira ya kira na rashida yayi bonding dinsu tare, "duk inda yake babu wanda zai so kaman ita... Ita kadai ce macen da zai dinga gani... Ita kadai ce macen da zai kira sa sunan mace...daga rana irin ta yau nothing will matter to him kaman ita... As I decree so shall it be... " ya fada da karfi with so much assurance,  murmushi kawai Amanda take saki while looking at him with so much happiness,  kawai tana imagining yanda abubuwa zai kasancewan tsakanin ta da rashida.  "kawai abinda zata bukata ta karayi shine ta saka wanann a idonta su hada ido dashi..." ya fada yana bude hannunshi daya rufe empty, yana budewa sai ga  kwali sabuwa dal a hannunshi,  "da zaran sun hada ido dashi komai zai zama completed... " ya fada yana mikewa Amanda kwallin,cikin matsanacin farin ciki Amanda ta amsa tana mashi godiya, bata kira rashida an gama komai ba Don tana jira taga alert sanann ta fada mata an gama A Bangaren yarima, yayin da ake kira sunanshi elsewhere it get to him,  he feels weak and empty,  kawai ji yayi da akwai aBinda yake bukata wnada bai San kou Meye ba,  it's a good thing he came from home inda aka cikin masu adua babu dare babu rana da haukacewa zaiyi looking for something bai San abin taka Mai Mai ba,  zama. Yayi a office har wajen karfe six feeling new,  bai san exactly abinda ke damunshi ba,  most of the workers sun tafi sauran securities da kuma  masu gadi.  Haka ya fito ya nufi gidan iyayenshi. Don ya zame mashi dole yake dawowa gidanshi kwana,  hajiya amina ta ja mashi kunne kan dole in ya taso daga office ya dinga wucewa gida,  marairace mata yayi yana cewa "ni ummah me zanyi in na je chan... Kiyi hakuri in nazo nan na naci abinci sai in tafi chan in kwanta..." ya fada mata kaman zaiyi kuka,  "wai kai in banda abinka ahaka ake aure?... If you don't get close to her ya zaayi ka hango the good in her... Kowa ka gani yana da good side nor matter how bad they seem to look or appear... Na fada maka get close to this girl kuma Insha Allah ba zakayi regretting ba... " "ni ummah I don't need to get close to her... Kawai nabi umarnin ku... Nidai ummah pls ki barni ina zuwa gida inci abinci sanann in tafi..." "wai for how long... For how long zaka dinga zuwa nan gida bayan kana da mata... Did you know if Mai martaba ya San wannan abun da kakeyi ranka da nawa zai baci?... " da sauri yarima yace "Insha Allah bazai sani ba... Kawai I promise chan zan dinga kwana amma wallahi kika ce in dinga cin abincin wannan yarinyar kou masu aikinta yunwa kashe ni zaiyi..." ya fad'a mata,  nan dai hajiya tayi shuru but have her personal plan on it  she will make sure he eats from her indirectly then  later she will ask him ya abincin da yake ci,  sai ya gama fadin how he feels about her cooking sanann ta fada mashi it's from tasleem in yaso in kashe kanshi zaiyi sai ya mutu, murmushi kawai ummah ta saki yayinda yarima ke mikewa,  kallonta yayi yace "ummah wannan murmushin na Meye... Nasan you're upto something... " daure fafe tayi tace " ka rainani wallahi... Mara kunya kawai... " "Allah ya huci ran ummahna... " ya fada yana zuwa kan dining dinta da aka jera mashi abinci,  sai da yaci ya koshi ya fita,  ummah will make sure she keeps an eye on him hae sai ya bar gidan,  in da zata biye mashi old part dinshi zai koma ya kwanta,  shi kanshi yasan in ban da wahalal da kanshi vabu abinda zuwa chan ke bashi,. Haka ya koma gida heading direct to his part. Rabonshi daita tun shekaran jiya da ya girgiza ta,  yana wucewa ta kofar inda take yana Dan kallon wajen,  he wonders if tana fita wani wajen apart from inda take. Kullum kafin yayi aure babu abinda yake so kaman ya dinga yawo rike da hannun matarshi a compound mussanman da yamma,  he havr lot of big dream of a romantic and healthy marriage that bai sani ba if he will still have that dream, gani yake komai ya watse as a result of wanann yarinyar da aka aura mashi, kou kadan bai taba mafarkin rayuwar aurenshi haka ba,  he always hope for the best,  but noe he's stuck up with girl he can't bleep. Yauma ma yaga an gyara bangarenshi amma bai kai kyau na jiya ba,  bai damu yasan abinda ya faru ba haka nan yayi wanka ya kwanta thinking of yanda zaiyi ya samu matar da zaiyi quenching desire dinshi, all of a sudden feeling having new woman yana yawo cikin kanshi, ij zaa kasheshi bai san abinda yake so ba Amman he want a certain something,  certain something he can't name, kou kadan ba zai k'ara gigin cewa a nema mashi mata ba,  he wish zai iya auren farida,  she have lot to offer him compared to lousy parrot. Sai juye juye yake har wajen karfe 12 na dare vai samu bacci ba,  cikin kasala ya Mike ya shiga bathroom yayi alwallah ya fito ya  sauya kaya zuwa jallabiya sanann ya fara sallah. Ita kuma taslem tun wayewar gari  ta kira rashida tazo ta tayata gyara Bangaren yarima amma kasancewan yau is a big day for her yasa b'ata je ba,  tana tsoron kar Amanda ta kirata suna tare, excuse kawai ta bata na bata jin dadi,  hakan yasa ta shiga Bangaren shi tayi yanda zata iya,  one good thing about tasleem is tana bin umarnin iyayenta sosai,  dukda ummah bata nan da zata ganta bazata iya saka Mai aiki tayi mata gyaran Bangaren ba,  shima abinda yasa ta aminta da rashida ta dinga tayata us because she's more than a friend,  tana gama gyaran a yanda taji zata iya ta fita zuwa nata Bangaren sai zufa take kaman tayi huge aiki. Wanka tayi ta shirya cikin yet another expensive dress looking fabulous than ever,  yau she used all kayan gyaran jikin da ummah ta aiko mata, she feel relax and have not nothing0 to worry about,  da akwai total peace tare daita,  ba komai  ke saka mata damuwa ba sai maganar karatun ta,  hakan yasa ta kira mum dinta ita kuma tace tayi magana da mijinta. Still ummah ta kira itama ummah tace tayiwa mijinta magana,  kukan shagwaba ta fara yi mata tana cewa "ni ummah ban san abinda zan fada mashi ba... Dan Allah kiyi mashi magana..." ta fada tana kuka "baki shirya ba.. In kin shirya koma school zaki wan abinda zaKi fad'a mashi ..." ta amsa mata atakaice, "tou AI ni ban ganinshi... Sai in shigo...dan Allah ummah na kiyi mashi magana pls... Ni inason in dinga zuwa school fa... So nake in kai masu sabuwar motata su gani... " ta fad'a cikin shagwaba "wato Don ki kai masu motarki kikeson zuwa makarantar ba Don kiyi karatu ba..." "aa ummah... Ba haka bane.. " "well in kinaso kiyi mashi magana.." "ni ummah ban ganin shi pls... " ta fada kaman Mai jin wahalal magana "ai gidan yake kwana... In kinason yi mashi magana sai ki shiga Bangaren shi da sassafe...kinji kou... " ta fada mata. "tou ummah... " ta fad'a mata tana turo baki.  Yarima bai samu bacci ba, bayan ya yi sallah zuwa karfe biyu ya kwanta  amma daya runtsa sai yaga abinda bai gane ba,  it's seem scary, bai gane  kan abubuwan da yake gani,  shi dau haka ya dinga juye juye har akayi sallah asuba, sai da yayi ya dawo sannan ya samu bacci nutsasse, ita kuma tasleem tunda tayi sallah asuba ta zauna tana tunanin yanda zatayi ta tunkari yarima da maganar komawarta school,  ganin har garin Allah zai waye bata san abin yi ba yasa ta  ta kira rashida Don ta bata shawara amma sai taji wayarta kashe,  zama tayi for about 2 hours sanann ta yanke shawaran taje tayi mashi magana,  sanye take da farin jallabiya Wanda tayi sallah dashi,  kanta is a bit scatters dukda kwance yake yana salki,  kanta babu dankwali sai kuma bata saka bra ba,  her nippy is direct kana kallon how firm it is, kawai dai kaman mutum yana kai kanshi mayanka haka take ji,  she have no choice ne, tanason ta shiga school da motar ta kowa ya gani shine number one reason why she's insisting zata school,  tana bude kofar falonshi taji gabanta ya mugun fadi, tsayawa tayi tana kalle kalle kaman zai bullo daga wani waje ta kamata,  she can't believe itace zata shiga nan da kanta yau all because she want to show off her new car,  idanuwan ta lumshe tana sakin ajiyan zuciya,  tasan inda zai doketa da tuni ya zaneta tunda ta shigo gidan nan amma nothing like that,  hakan yasa ta Dan rage wannan mugun tsoron da take ji,  but ita kanta tayi mamakin That yau itace take taka legs dinta zuwa inda yake,  tana tsaye a nan ta saki sallama, voice dinta na rawa,  shuru taji har sai da ta sake maimaitawa kaman sau biyar amma babu alaman motsin kowa,  hakan yasa ta Kama hanyar bed room dinshi, now tasan Wanda yake kwana because sauran always look neat duk sau biyun data shiga Don gyara, so inda take ganin bed sheets a yamutse ta nufa,  cikin karfin halin da ita kanta bata san tana dashi ba ta bude kofar,  yarima na kwance sanye da jallabiya, ya daga jallabiyar sama har ana ganin short dinshi dake ciki,  hannunshi na dama yana cikin wandon dake jikinshi,  baccinshi yake a nutse,  amma wanann motsin bude kofar da akayi yasa ya Dan bude idanuwanshi da sukayi mashi nauyi sabida rashin bacci,  ita kam tasleem tuna bude kofa babi abinda ya fado mata sai wanann training da abubuwan data gani a kasar indai, hakan yasa ta kurawa gabanshi ido tana kallo Kaman madubi,  yarima irin mazan nan ne da suka saba da saka hannu cijin wando while a sleep,  it's what he does when ever he sleeps,  indai bai yi hakan ba bai samun baccin,  it's he's secret habit no body knows sai yau da tasleem ta shigo mashi, baki ta bude tare da ware idanuwanta da kyau,  da ka ganta kaga first class sakara,  a look on her face alone will make you burst into serious laughters, har wani mika wuya take Don ta gani sosai kuma tana tsaye bakin kofan bata sake taking steps ba,  yarima sake bude idanuwa yayi Don biji biji yake gani, sai da ya bude su da kyau ya ga tasleem ce tsaye ta zaro idanuwa tana kallon shi,  kaman ya Mike sai kuma ya Bari yaga karshen wannan ikon Allah,  bai yarda tasleem sakara bace ta ajin karshe sai yau,  sai yau ya yarda babu hankali tattare daita,  daman yana mata kallon mara hankali without good evidence amma yau ga zahiri,  no any sensible person zai kurawa gaban mutum ido without blinking,  kou kadan tasleem bata Damu ta daga idanuwa taga wanda ta kurawa gabanshi ido ba balle taga if har lokacin yana bacci kou kuma ya bude idanuwa, sake bude idanuwa take Tana mika wuya sosai kaman tana kokarin lekan abinda yake tabawa da hannu,  kou numfashin kirki batayi balle kuma zancen mosti,  she's very still wai nan kar ya tashi,  bata san tunda ta bude kofa ya bude idanuwa ba, shima Kuma was very still kaman bacci yake, he want to see how stupid she is,  in zaa kashe shi bazai yarda sa akwai spoil brat irinsu tasleem ba,  kawia he wish zai iya dagawa saga kan gadon without her noticing amma it's not possible,  mosti ya danyi da hannunshi dake cikin boxer dinshi aikam tayi saurin daga idanuwa,  dakuwa yayi mata yana cewa "kin kalli ubanki... Dan iya... " ya fada cikin wata irin murya da ya kusa saka tasleem zaucewa. Thanks [3/14, 6:28 AM] +234 703 008 7807: 31❤💙💛💚🧡 Sak'aci 💜❤💙💚🧡💛 ®Zuwairat (ummumaryam) 3⃣1⃣ Tasleem ji tayi duk tashin hankali na duniya ya taru kanta,  she was so lost in thoughts that sam. Ta manta dakin wa take,  tunda ta koyi abubuwa daga indai babu abinda ke yawo cikin ranta kaman abinda ta gani, it's the only thing she couldn't discuss with any one,  even her with her besty rashida,  amma kullum in har ta samu natsuwa babu abinda ke yawo kanta kaman wannan abun,  she have look at him once or twice amma yau ganinshi kwance a sleep yasa ta kalla da kyau kou Allah yasa wanann abun data ganin zata ganshi a zahiri,  yanda hannunshi ke cikin wandonshi makes her want to peak, kou kadan ta mance he might be  awake, she want to see how it looks despite the flatness da take gani a gaban wandonshi,  hakan yasa hankalinta duka ya tafi gareshi,  yarima kam takaici hanashi magana yayi,  he can't believe shine wannan yarinya ta maida madubi "nace kin kalli ubanki.... "ya fad'a yana zare hannunshi daga cikin wandonshi yana mikewa zaune,  tasleem Kama gaban rigar ta tayi saboda yanda taji fitsarin tashin hankali na neman kwufto mata,  rawa ta farayi tana sama tana kasa yanda ta sabayi yanda in tayi laifi,  sai ka rantse she's dancing amma na tashin hankali ne, kafar shi daya ya saka kasa tasleem tayi karfin halin juyawa Don ta gudu "if you move you're dead... " ya fada yana sauke daya kafar taking his time,  cikin serious tension ta fara kuka tana Kama gaban rigarta kaman it's her life line sannan Tana Dan shaking wnada ke nuna cewa na shiga uku "mara kunya me kike kallo... " ya fada yana mikewa tsaye yayinda jallabiyar dake jikinshi na dawowa kasa maimakon da dayake sama,  one good thing about it is yana saka fitted inners so the property is well packaged,  "nace uban me ya kawo ki nan Bangaren har kizo kiyi tsaye kina kallona kaman madubi.... " ya fad'a walking toward her data bashi baya, "fitsari.... " tasleem ta fad'a cikin kuka daya kufto mata jinshi bayanta,  sauran karan da dariya ya kufce mashi amma he hold his ground tight, "nace uban me ya kawo ki nan... " ya daka mata tsawa,  aikam sai ta durkusa nan tana cewq "fits.... sari.... " ta fada tana kuka sosai,  bai gane abinda take nufi ba,  kou tana nufin fitsari tazo yi kou kuma ya matseta ne,   rasa ma abinda zai ce mata yayi saboda yanda take kuka,  that's one thing about her,  duk yanda  kake son bata mata data fara kuka sai ka rasa abinda zaka ce mata, bands hannunwa babu abinda tasleem ke yarfawa sosai,  "zanyi fitsari... " shine abinds ya fita daga bakinta at long last,  she's trying so hard kar ta sakeshi nan kasa,  wato babu abinda tashin hankali bai sakawa, kou kadan bata jin fitsari kafin ta shigo but all of a sudden her bladder is full, "wallahi... Kikayi min fitsari a nan... Sai na ballaki... " ya fada yana tsaye bisa kanta, da sauri tasleem tayi  kneeling ta matse legs dinta sosai wai Don kar ya zubo,  yana kallon abinda take yi,  "bazaki tashi kije kiyi ba.... " ya fad'a mata sounding so speechless with her attitude,  tana da halin da bai taba ganin irinshi ba,  bata ankara ba yayi bending ya dauketa a durkuce da take  nan tashin hankalinta yayi yawa the next thing kawai taji ya bude bathroom ya wulla ta ciki  before then har ta ma fara sakin fitsarin saboda tashin hankali, sa'ar data ci is bbai kai ga bullowa ba balle ya tabashi amma tana jinta bathroom tajita jike sharkaf,  nan inda ya wullata ta zauna tana freeing bladder dinta while crying,  kou kadan batayi gigin mikewa ba,  shi kuma maida kofar yayi ya koma kan kujera dake bed room dinshi ya zauna yana kar kada kafa ahankali,  har yau bai san abinda yasa zaa hadashi da senseless girl irin tasleem ba,  he wonder why sai a kansu zaa hada zumunci alhalin duk yan uwanshi both maza da mata babu Wanda aka taba yiwa haka sai kuma ya tuna duk laifinshi ne dayace a zaba mashi ba, " I brought this upon myself... " ya fad'a yana shafa face dinshi, bayan kaman minti biyu yana tunanin abubuwan da suka faru sai ya kwace da dariya yana imagining how stupid and foolish she csn be. Tasleem kam tana zaune cikin urine dinta sai kuka take tana tsoron abinda sai faru yau, she regrets stepping into his apartment in. The first place,  gashi yau ta kawo kanta inda zaa ci mutuncin ta hankali kwance,  sai da ta kusa minti goma  ahaka sannan tayi karfin Hali ta Mike ta nufi tap dinshi ta kunna,  tana Kuna tana zubawa kanta ruwa with the dress she's wearing,  kaman yanda yaro zaiyi fitsari a jiki a zuba mashi ruwa haka tayi wetting daga waist dinta zuwa kasa da ruwa,  sai da ta gama tsaf sannan ta dawo matse kayan suna jikinta,  "bazaki fitomin daga bathroom ba... " taji ya daka mata tsauwa9daga falo,  cikin tashin hankali ta saki wet cloth dinta ta nufi kofa tana kuka,  cikin kuka ta bude kofa tayi tsaye bakin kofar saboda yanda ruwa ke diga daga kayanta,  unbelievable look yayi mata yana mikewa daga unda yake zaune Wanda hakan yasa tasleem kusa shidewa, gani take duk duniya babu wanda yafita laifi a yau,  ruwa sai diga yake yana wetting tiles din inda take tsaye, "what the fuck is this... " ya fada yana zaro manyan idanuwnashi waje, Wanda hakan yasa tasleem k'ara rushewa da kuja sosai Tama jan baya,  "you weewe on your cloths... " ya fad'a cikin muryar dake nuna bai taba ganin such events ba,  tasleem rushewa tayi da kuka da karfi sosai wanda ya cika koina na dakin abinka da Mai voice,  "wallahi in bakiyi min shuru ba sai na sa miki belt... " ya daka mata tsawa, da sauri ta dora hannu kan bakinta jikinta sai rawa yake,  kura mata ido yayi yanda vata kukan amma hawaye na rolling yasa ya rasa abinda zai fada mata, barinta yayi na tsaye ya Kama hanyar falo, kafin ya fita kallonta yayi yace "wallahi if you move your name is sorry... " bai jira ta daga mashi kai ba ya fice daga dakin,  tasleem sake rushewa tayi da kuka tana zama a kofar bathroom dakr bude har lokacin,  yanda take kuka sai ka rantse dukanta akayi,  dukan ma bana wasa ba, Kawai sai ta kwanta nan kasa tana kuka tare da dora hannu bisa kai kaman wacce akayi yiwa mutuwa. Yarima na fita bai tsaya koina ba sai a part din tasleem,  masu aikinta ya tarda falo suna goge, cikin girmamawa suka durkusa suna gaidashi amma kou inda suke bai kalla ba ya shige bed room din tasleem,  tsayawa yayi yana juye juye for about second goma,  kayan baccin data cire na nan kasan dakinta har da pant dinta,  kai kawai ya girgiza ya nufi door din closet dinta,  yana budewa ya rasa abinda zai dauko mata,  baki ta tabe ya jawo wata riga Wanda bai san if doguwar rigar bace kou single wrapper,  saida ya bude yaga doguwar rigace, kawai yana daukan yana tunanin kaman wasa zai zama bawan wanna  yarinya, haka ya dauki kayan ya koma part disnhi,  yana bude kofar bed room tasleem dake kwance tayi saurin mikewa,  kayan ya wulla mata yana cewa ":maza kiyi wanka ki sauya kaya... " ya fad'a mata, da sauri ta dauki kayan ta koma cikin bathroom,  wanke kanta tayi from head to toe kou goge jikin baya tsaya tayi ba ta fito waje gashin kanta duk ruwa, zama yayi yana jiran ta fito , yana ganin ta bude kofa bai yi magana ba,  tayi tsaye nan yana kallon how long her hair is,  "yanzu dai banyi magana ba... Because you might poopoo here... Now zo ki zauna nan... " ya fada mata ahanakli trying to be calm than he thought, ahanakli ta taka ta zauna kan kujera while her hair wet her cloth, mikewa yyi ya shiga bathroom to her surprise sai gashi da towel ya dawo yana zuwa yazo kusa da inda take ya dora mata towel din bisa kanta,  da sauri ta nadeshi,  kawai haka nan yaga in har yace zai nunawa wanann foolish girl din wani mugun haki shine zai kwana a ciki,  shes totally different from matan daya sani,  he can't say ga halinta amma dai ya lura da abubuwan da yasan most girl basu dashi which is kuka da kuma tsoro, komawa yayi ya zauna while ita kuma tana goge kanta da towel daya bata, "Aliyu is not as bad as you think..." voice din ummah yayi yawo cikin kunnenta,  kawai she can't believe shine yaje ya dauko mata rigada kuma ya bata towel,  "in tambayeki... "ya fad'a, da sauri ta daga mashi kai "so nake muyi magana Kaman masu hankali.. I mean two matured people... Pls Meye abun tsoro da kike gani a jikina... " shine abinda ya tambayeta, da sauri ta girgiza kai tare da cewa "ba... Bu... " ta amsa mashi, "then why kike behaving kaman kina ganin kaho kou wani mugun abu bisa kaina?... Why in na bude baki zanyi maki magana sai ki dinga yi min hauka kaman da akwai abinda ya taba hadani dake?... Tell me me nayi maki?.. "  ya sake asking a takaice trying to be calm amma kou kadan it doesn't sound That way,  temper is in him... Kawai ay times even when he try to be calm it just appear to be harsh. "nothing... " ta sake amsa mashi "OK... Naji nothing... OK muje a nothing Din...amma kin san me?... Abinda zai ja maki Dan banzar wahala a hannuna shine kukan banza... Haka nan ki dinga tsoratani da hawaye kou... Bani da daman tambayar ki sai ki kamayi min kukan banza...tou ki bude kunnnenki kiji da kyau... Duk ranar da nayi maki magana kika amsa Mani da kuka sai nayi maki Dan banzan duka... Kina jina?... "dasauri tasleem ta daga mashi kai "ki fadamin me ya kawoki Bangaren nan bayan na fada maki kar ki shigomin in ina nan?.. " ya tambayeta atakaice, jikinta na rawa tace "school... Nake.. Son komawa.... Sai ummah... Tace... In tambayeka... " ta fada cikin tashin hankali, she can swear wannan shine the longest  statement din da ta taba yu a gaban shi,  shuru yayi as yana picking din abinda take fada mashi, "naji... Me kike kallon dazun... Tell me the truth... " da sauri tace "babu... Komai... " ta fada trying not to cry, "nothing naga kin kurawa gabana ido?... Me kikeson gani?.. " ya tanbayeta sounding a bit funny, shi kanshi yayi mamakin why he said that,  kai kawia ta dinga girgiza mashi tana cewa "nothing... " "shikenan... Zan cen zuwa school...  Ki tambayi ummah... Duk sanda taga ya kamata  kije...don't bug into my apartment again.. Kina jina?.." ya fada mata yana Kama kunnenshi "eh... " "tashi ki bani waje... " ya fads mata atakaice, da sauri ta Mike ta saki towel din nan kan kujera tazo tafiya, " nan zaki bar min kenan... " ya fada yana kallon towel din,  da sauri ta dawo ta dauki towel din ta kai bathroom ta kusa faduwa sabida ruwan dake nan kasa, sai binta kawai yake da ido sai da ta fice ya saki ajiyan zuciya yana cewa "banzar yarinyar ta hanani bacci bayan ban samu good night rest ba... silly and spoil brat kawai.... " ya fad'a ya fada yana komawa kan gado,  haka nan yaji shi dai bai Jin normal,waya ya dauka ya kira assistant dinshi ya fada mashi yau bai zuwa office ya kula da komai,  sai da ya gama waya dashi ya kira ummah yana fada mata yau bai zuwa office saboda bai jin dadi kuma tasa a hada mashi breakfast, "meke damunka tou... " ta tambayeshi cikin damuwa "wallahi ummah ban sani ba... Ni dai yau ban samu bacci ba kuma babu inda ke Mani ciwo kawai ban jin dadi ne" "wanann wane irin statement ne... Baka samu bacci ba... Baka jin dadi ne... Babu inda ke maka ciwo... Duk kai kadai... Daman ya kamata kayi taking time off daga office tunda kayi sabon aure amma ka ki AI... Nasan it's stress... Sai ka huta..." "tou ummah... Zan huta...break fast din fa... " ya fada cikin marairacewa "Kaci abinda matarka zata ci mana... " "pls ummah we have been over this pls... Kisa a kawo min abinci Dan Allah... " ya fada kaman zaiyi mata kuka, "babu Wanda zan aiko.  ."  ta fada atakaice "wayyo ummahna.... Ban da lafiya fa... Pls zan turo Umar tou..."ya fad'a mata,  shuru tayi alaman OK, sallama yayi mata sanann ya katse wayar sanann ya kira umar ya fada mashi ya dauki mota ya je family house ya amso mashi abinda zai ci, daga nan ya ajiye wayar ya kwanta amma kou kadan bai sake samun wannnan baccin ba,  gabaki daya ya kaurace mashi  yasan something feels wrong amma can't seem to point finger at it. Rashida kuma gari na wayewa ta dauki 200k daga cikin kudin da ta saido gold leaving her with the sim of 180k cikin 450k data saido gold din,  kou kadan bata jin zafin yawan kudin da take zubdawa because it's not hers, bayan tabi cue ta saka kudin ta nufi gidan tasleem,  sanda ta iso direct bedroom din tasleem ta wuce,  tasleem Tasha kukanta har ta godewa Allah saboda abinda ya faru yau,  she's stupid but tasan kunya,  the thought of her urinating a jikinta alone yasa komai nata yayi tsaye,  kou da rashida tazo saida  tasleem ta fada mata komai babu abinda ta boye mata ba sai na kallon kurillah datayiwa gaban wandonshi,  rungume ta tayi tana bata hakuri kaman she's not boiling,  abinda ya fito daga bakinta is "kawai dear kije school dinki... Shima VA wani damuwa yayi dake ba... Kema kar ki damu dashi har kice zaki tsaya wani neman izini wajen shi har yayi tunanin wani abu kike nema daga wajenshi... Don ma ya raina maki hankali wato mahaifiyar shi zata baki izinin fita... Mtwsss... " ta fada cikin haushi sosai that even a blind man will see it, "ni yanzu ummah zan kira... " bata k'arasa ba rashida tace "ohhh...nifa matsalata dake kenan.... Ana baki shawara kina wata magana daban... Kawai go back to school shikenan.. Kema kinsan ummah nan ba hanaki zatayi ba since you're like a child to her... Ki koma school ki manta da batunshi kawai... " ta fad'a mata,  shuru tasleem tayi bata ce komai ba, mikewa rashida tayi tana cewa "yau Bari in tayaki gyara Bangaren shi... " da sauri tasleem tace "yana nan... Ki rufa min asiri..." ta fad'a atakaice,  rashida bata tsaya forcing dinta ba because she feels soon zai zama nata,  haka suka sha hira har zuwa karfe biyu sannan rashida ta koma gida sai wajen karfe hudu Amanda ta kira ta ta fada mata komai ya daidaita and she's following night bus back to the state, aikam tsalle rashida ta dingayi tana cewa "yanzu shikenan.... Yanzu da ya ganni zai dinga sona?... Ta fada tana tsalle cikin dakinta, daga dayan Bangaren Amanda ta dinga dariya tana cewa "pls keep calm... Zanfada maki sauran details din gobe... In na iso... " "details kuma... Ban gane details ba... " rashida ta fada sounding very disturbed,  "relax mana...ki kwantar da Hankalinki... Ya zama naki fa... Sauran Kiris kawai.... " da sauri rashida  da jikinta ke rawa tace "ai ni wanann Kiri's din shine ke tada min hankali... Remember na fada maki... Bani da access da zan bashi abinci... " bata k'arasa ba Amanda tace "ohh... My God.... Did you know kina da matsala?... Na fada maki you should relax ba gobe zan dawo ba?... Sai kiyi hakuri kiji dame nazo maki... Ki tuna fa ni nace zan taimaka maki.. Then why kike tadawa kanki hankali kuma?.. "  Amanda ta fad'a mata,  nan rashida tayi shuru amma sam hankalinta bai kwanta ba,  wannan sauran Kiri's ya zama nata din ya tsaya mata a rai,  duk wannan murna da take ya koma ciki, haka ta ajiye wayarta jikinta babu kwari. Abincin da aka amsowa yarima bai ci ba saboda bai jin dadin haka ya wuni cikin bangarenshi yana juye juye,  da yaji ya gaji da kwnaciya sai ya Mike ya dauki alquran ya fara karatu a haka ranar ya tafi, ita kuma tasleem kiran ummah tayi tace tana iya zuwa school yanzu,  ta tambayeta cikin dabara,  "me zai hana indai ya amince " ta amsa mata, tasleem bata k'ara cewa komai na ta kashe wayarta. the following day yarima ya shirya yaje office dukda bai gane kan jikinshi ba,  bad feeling don't just occur,  anytime you feel bad or depressed for no reason pray,  am sure it's not just for no reasons,  da akwai abubuwa da dama da idanuwa basu gani, sai dai kayi adua ka barwa Allah sauran.  Allah yasa mu dace Amin. Tasleem kam gari na wayewa ta sa masu aikinta su shirya suka itama ta shiga ciki ta dauki wanka tayi sha gayu sosai cikin expensive lace sannan ta saka long hijab dinta tare da daukan matching bag da shoe masu kyau ta saka ta fito, kafin ta fito duk masu aikinta sun shirya,  haka suka jera suka fita,  har Allah Allah take ta shiga motar ta,  masu gadi na ganinta zata shiga mota sai da sukayi mamaki Don amaryar da aka kawo ranar Saturday ta fara fita ranar Wednesday looks some how but haka suka bude mata gate ta ja motarta Hindu na zaune gaba,  suna fita Umar dake dakinshi ya dauki wayarshi ya kira yarima,  yasan ba auren so sukayi ba kuma yana ganin Aliyu bai da masaniyar fitar datayi,  hakan yasa ya kira yarima.  Rashida kou karfe bakwai baiyi ba ta kira Amanda taji jnda suke,  nan ta fada mata motarsu ya lalace suna hanya,  haka ta dinga kiranta a waya Don jin inda shke8,  tana jin tace sun wani local government that is about an hour drive zuwa cikin gari rashida ta shirya ta dauki bag dinta ta fadawa mum dinta an kirata a wajen service,  daman suk fitar da take most babu abinda take cewa sai wajen service,  kou wajen tasleem zata bata cika fadi ba Don kar ummy ta ankara da akwai wani abu dake tafiya,  ita kuma mom dinta give her so much trust that bata binciken abinda take,  bata san her daughter is into serious business ba,  no trust should stop you from monitoring what ur child does Don with bad influence wallahi wata rana sai su baka mamaki.  Bakin gate  na Estate din da Amanda take rashida taje ta zauna tana jiranta. Bayan kaman hour guda ta hangeta ta taho saman abun hawa,  har wani irin ajiyan zuciya Mai karfin gaske ta saki. Thanks [3/14, 6:29 AM] +234 703 008 7807: 32🧡💛💚💙❤ Sak'aci 💜🧡💛💚💙❤ ®Zuwairat (ummumaryam) 3⃣2⃣ Mikewa tsaye Rashida tayi as Amanda na sauka daga cikin abun hawa,  wani irin ajiyan zuciya kawai take saki  dariya Amanda tayi tana cewa "wallahi kina da matsala...you have to see your face yanzu.... Duk Kinyi zuru zuru... " "sister bazaki gane ba...yau kou bacci banyi ba.... Shi yasa kika gani haka... "ta fads tana bin bayan Amanda dake shiga cikin estate din, sauri kawai Rashid's take yayin da take biye da Amanda,  Amanda ba bude kofar dakinta ta shiga Rashida ta shiga ta zauna,  da ka ganta kasan ba a hankalinta take ba,  Amanda kam ciki ta shiga da dan bag dake hannunta, few minutes later ta fito daure da towel tana cewa "hope bazaki damu ba in dan yi wanka in nemi wani abu inci... " ta fadawa rashida da babu abinda take jira kaman results, shuru kawai rashida tayi bata ce komai ba alaman she have no choice,   komawa ciki Amanda tayi ta barta nan zaune tana counting seconds. Yarima was a bit busy so bai samu daman daukan waya ba har Umar ya gaji da kira ya hakura,  sai da ya gama duba files da wasu abubuwan zuwa wajen karfe sha biyu sanann ya samu natsuwa, sai lokacin yayi breakfast da ummah ta aiko mashi tare da daukan wayarshi,  miss calls din Umar ya gani kaman biyar, "what sort of stupidity is this... In har ka kira mutum sau daya zuwa biyu bai dauka ba sai kayi mashi uzuri.. Kasan bai kusa... " ya fada yana redailing number Umar,  bayan ringing kaman uku Umar ya dauka yana ceww "ranka shi dade ina wuni... Kayi hakuri dazun na isheka da waya..." "me ya faru?.. " shine tambayar da yarima yayi mashi,. "daman ina son in tambaya ne in ka yarda a budewa matarka gate... Naga zasu fita ne.... " "ban gane ba... " "fita sukayi tun dazun... " "da wa naji kana plural...su suwa?.. " ya sake asking, "ita da masu aikinta ne kilan.... " inji Umar, "OK shikenan... " inji yarima,  kashe wayar yayi ya cigaba da harkokin shi,  he pretend cewa vai damu ba,  Afterall shi ta fada mata in har ummah ta amince kawai ta fjta amma sai ya kasance he want to know if really ummah ta amince, shi kanshi he doesn't know how comes yake son sani,  "it's not as if I care..." ya fada yana daukan wayarshi,  number ummah yayi dailing,  bayan tayi picking sun gaisa yace "ummah ke kika amince yarinyar nan ta fita kenan... Duka fa ranar Saturday akayi mata aure.... "  ya fada sounding a bit disturbed, "nifa ban gane what you're talking about ba... " inji ummah, "ummah jiya tayi min maganar zuwa school.... Shine nace ta tambayeki... " bai k'arasa ba ummah tace "Don ubanka aliyu ni zan bawa matar ka umarnin fita Don ka raina ni?... Aliyu rainin ya Kai haka?.. " "wayyo no ummah... Am sorry... " "keep quite.... Kayi min shuru.... Wato tunda ni na sa akayi maku aure ta zama matata kenan kou.... ". "pls ummah ba haka bane..." "haka nr mana...gaskiya Bazan boye maka ba ka bata min rai... " "Allah sarki ummah am sorry... Bazan k'ara ba.. Pls... Kika san kou mutuwa zanyi yanda ban jin dadin jikina din nan ba... " ya fad'a cikkn sanyin murya, sai lokacin ummah ta dan saurareshi,  "then what happened... Ta fita ne... " ta tafada calmly "eh Umar ya kirani yace ta fita tun da safe..."  ya fada a bit disturbed "then why kake kirana... Ba dai kana wasa da damarka as her Husband ba?.. Kar kace ina maka baki but you won't like abinda zai biyo baya... Time might come da kakeson zama mijin ta nuna maka ita bata San wannan zancen ba..." "Ummah yanzu haka zan saka mata ido?... ""ya fada kaman zaiyi kuka saboda takaici,  "your business... " inji ummah "nidai wallahi sai na zaneta...da aurena kanta zata dinga yawo tun baa je koina ba?.. " ya fada cikij fushin da bai San kishi bane "kaji sakarci... An fada maka Mai hankali na dukan mace?.. Small thing I will beat her... Go and kill her ai matarka ce... Kaine kake wasa da damarka... Har yarinyar tazo ta fada maka zata fita Don ka raina min hankali kace ta tambayeni.... Ai ga irinta nan... Kuma I won't talk to her... " inji ummah cikin fushi, "ummah sorry.... Nidai kiyi lifting Allah yaisa kaina so that I will be a better husband... " ya fad'a mata calmly,  "being a better husband na cuta da zalunci kou... If that is what you mean no.... Bazan Bari ba... " "ummah babu zalunci.... Babu cuta kuma.... Kawai zanyi abinda ya kamata ne... Wanann yarinyar da kou magana akayi mata sai kuka me zaa zalunta nan... " ya fada wearing a smile  yayin da ya tuna yanda take kuka in akayi mata Magana, he wonder if da akwai tank zaune a kasan idonta that tears flow easily, "naji... Daman kou da kuwa na fada maka Allah yaisa kou ince ban yafe ba,  daga baki na ne kawai.... Amma ba wai I mean it ba... " wani irin kasaitaccen murmushi Aliyu ya saki jin abinda tace, "kuma Don na fada maka doesn't mean kayi misbehaving daita.... Don't hurt her.. Kadai San I love that girl... " "I know ummahna... Kawai ina son ta daina wanann sangarta da kuka koya mata ne... Koy magana zata furta kaman tana koya... It's annoying... "ya fada amma smiling, "AI haka ake son mace.... " "nidai ummah ban son... " ya fada yana dariya.  "Kai ka sani AI... Talk to you later... " ta fada mashi tare da katse wayarta.  ajiye zuxiya ya saki Don tamkar anyi lifting wani makeken curse daga kanshi haka yake ji,  yanda yake jin takaicin wanann kukan banza da take "hmmm.. " kawai ya fada. Tasleem kam tunda ta shiga school babu abinda take sau budewa friends cikin motarta, wayanda suka shiga cikin motar suka tuka round the school sunfi goma,  kou lectures bata shiga ba sai labari take bawa wayanda suka biye mata,  klu kadan batayi tunanin her level kou class,  GA masu aikinta biye daita,  lokacin lunch mutanen da ta sayawa abinci basu irguwa,  wajen karfe biyu ta bar school, bata Kama hanyar koina ba sai hanyar gidan iyayenta. Rashida na nan jugum har Amanda ta hadowa kanta plantain da kwai sai ruwan tea,  fitowa tayi ta ajiye kan dining dinta ta kalli rashida datayi jugum tace "join me... " idanuwa kawai rashida ta daga ta kalleta ta sauke kanta alaman raina mata hankali take,  tasan she cant drink kou ruwa ne balle kuma abinci,  Amanda vata k'ara kallon inda rashida take ba ta cigaba da cin abincinta,  sai da ta cinye tas sanann tace "sai yanzu na dawo...bari ina zuwa... " ta fad'a tana mikewa rike da plates data ci abincin dasu,  few minutes later ta dawo da wannan kwallin da aka bata,  zama tayi rashida ta ware idanuwa tana kallonta,  "yauwa yanzu ki bude kunnenki kiji abinda zan fada maki... Baba ya gama komai...abinda ya rage shine kawia ki hada ido dashi bayan kin saka wanann kwallin.... " ta fad'a tana mika mata abinda ke hannunta, "ban gane ba... " rashida ta fada voice dinta na rawa "Meye abinda baki gane ba?.. Nace zaki saka wannan kwallin... Sai ki tabbatar kin hada ido dashi.. Thats all... Ba zai k'ara ganin kowa mace ba face ke... " jiki na rawa rashida tace "ni ya zaayi in hadu dashi har in hada ido dashi?... Wayyo na shiga uku... " ta fada tana kuka saboda abinda heart dinta keyi mata,  she really need to she'd some tears so that ta samu sauki,  wani irin zafi take ji,  she feel so disappointed already,  kallon haushi da takaici Amanda tayi mata tana cewa "Meye haka zaki zo kina min kuka bayan duk wahalal dana sha...kou India yake kina iya zuwa ki same shi in dai he's important to you balle mutumin dake kasar nan... " cikin kuka rashida tace "wanann mutumin is a VIP... Ganinshi ba sauki bane.... Tunda nake zarya gidanshi ban taba ganin shi ba... Kaicona... " ta fada tana kuka sosai kaman it's the end of life,  a nata tunanin zaa zo mata da wani abu ace ta turara ta kira sunanshi or something like that amma Aliyu data sani won't be easy to make an eye contact, "that means you're not serious.... Duk yanda yake VIP if you want to get him you will... Kou president sai ka mallaka if you want... All you need to shine kawai ki sakawa zuciyarki you will have him and you will do all you have to do... Yanzu dai ya rage naki... If you want do it if baki so ki ajiye maganin... Nidai na yi maki alkawari kuma I have fulfilled it... " ta ajiye mata kwallin tana kokarin mikewa cikin tashin hankali ta rike Amanda tana cewa "sister help mana... Dan Allah kar ki barni haka nan... Wallahi na zama very confused ne... " ta fada tana rike da Amanda,  tsayawa Amanda tayi ta kalleta tace "wai ke me zanyi maki kuma bayan ke da kanki have given up... In ba Don you're not thinking ba why do I ask you to be close to his wife... Ba Don ki zama close to him ba?... "da sauri rashida tace "I know amma na rawa abinda zanyi ne... Dan Allah advice me... " ta fada tana kuka,  Amanda na tsaye while rashida na rike da kafarta,  ta ma rasa abinda zata ce mata "tunda nake zuwa gidan ban taba haduwa dashi ba.... He is hard to. Met... " "listen pls my friend... Kina jin abinda zan fada maki?.." "yes... " rashida ta fada cikin serious exaggeration,  "kinsan duk yanda na miji yake indai ba kasar ya Bari ba yana weekend gida?... " da sauri rashida ta daga mata Kai,  "good... Let me show you something... " ta fada heading to the door,  fita tayi daga sakin ta rufe kofa sai kuma bayan kaman second biyu ta bude kofa da karfi  ta shigo,  da sauri rashida ta daga Kai suka hado ido "Kinga yanda kika kalleni haka duk Wanda zaa budewa kofa da karfi zai kalleka... If kinje gidan weekend sai ki saci jiki ki shiga Bangaren shi... In bai falo dole ki shiga har bed room dinshi and bang his door.. Believe me kou bacci yake zai tashi yaga who it could be... And as his eyes meet yours shikenan an gama... Now is it difficult?.. " ta tambayeta,  da sauri rashida ta girgiza nata Kai saboda tasan tasleem is easy to convince, so zata jya shiga Bangaren yarima ba tare da tasleem ta San nan ta shiga ba,  "and another option... Duk namijin Muslim indai Mai addini ne zai fita ziwa wajen sallah... Kina iya zama inda kikasan zan wuce,  dayazo zai wuce you can make a noise da zaisa ya kalli inda kike... That's all... " ta sake fada mata,  nan take murmushi ya bayyana kan wet face din rashida,  da sauri ta dauki maganin ta saka cikin bag dinta,  "nagode nagode nagode.... " kawai take Mai maitawa as tana mikewa,  "I don't think ina iya hakuri sai week end.... " bata k'arasa ba Amanda tace. "you have to... Weekend end is here already..... " "ni so nake inje yau kou zanyi saa .." "pls aa.. Kar zaryarki yayi yawa har sister dinki ya gane before komai ya kammala... Ki Bari zuwa Saturday or Sunday... Sai kije...daga wannan zuwan am 100% sure bazaki sake komawa gidan ba sai a matsayin matarshi.... " wannan statement yayiwa rashida dadi sosai da bata San lokacin da ta daka tsalle ba "everything you want zan baki in har na gan kaina tare fa Aliyu..." ta fada out of desperation,  dariya kawai Amanda tayi "ai wanann is assured.. " ta fada cikin ranta while wearing a smile dake bayyana all is alright, da sauri ta fita tana cewa "wallahi wannan week end din zaiyi min nisa amma it's alright... Zanyi hakuri..." ta fada kaman wata sabuwar mahaukaciya,  " I pray you don't run mad before everything pull off... " inji Amanda dake binta da harara. Tun daga gate masu gadi suka farayiwa tasleem oyoyo, amma fa suna mamakin why she's here so soon,  tana shiga gate tace "baba kusa kazo kaga motata... " ta fadawa babbab Mai gadinsu tana wace baki, shima baki ya washe ya taho yana jera mata aduoi, Bangaren hajiya Asabe ta fara shiga tana salllama da karfi,  hajiya Asabe dake zaune falo tayi saurin mikewa tana cewa "lafiya?.. " ta fada tana kallon yanda tasleem ta shigo "yo mummy lafiya lau... " "Bangane yo mummy lafiya lau ba... Me ya kawo ki?.. " ta tambayeta, "mummy lafiya lau... " ta fada cikin shagwaba "tou if lafiya lau it's better ki kama hanya ki koma inda kika fito... Salon ki jawa mutane magana daga kaiki Saturday sai ki Kama hanya ki zo gida yau... If baki son Ranki ya baci better go back now... " ta fada mata babu wasa,  tasleem gani take bata sonta "tou .." kawai ta fada tana barin part dinta da sauri don kar ta bugeta,  da sauri ta fita zuwa Bangaren mum dinta  tana waige waige,  hajiya zainab na dakinta taga an bude kofa,   ganin tasleem tsaye yasa kirjinta bugawa da karfi kaman zai fito,   tasleem sai kallon baya take gudun kar ace hajiya Asabe ta biyota,  wanann reaction din yasa hajiya zainab k'ara shiga tashin hankali,  "besty... " ta fada tana mikewa Don leka inda ta fito if someone is behind her,  "naam my mummy... " "lafiya... Waya koro ki... " ta fada mata tana kallon yanda take nishi "mummy babu kowa... Nazo ne.. Shine small mummy tace in koma... " "ban gane kin zo ba... Kinzo yin me?.. " ta tambayeta tana kallonta,  marairacewa tasleem tayi tace "mummy school naje... Nace Bari inzo in ganki... I miss you... "  ta fada kaman zatayi kuka,  idanuwa hajiya zainab ta zaro tana cewa "so kike ki bani kunya tasleem ?.." ta kira sunan ta directly,  nan take tasleem ta gane da akwai matsala because she  hardly call her by her name,  "kafin in rufe idanuwana in bude ki bace Min daga nan gidan... Wallahi in ba haka ba da khalifa zan hadaki...now out... "ta daka mata tsawa,  kuka tasleem ta farayi zata bude baki tayi magana hajiya zainab tace "kalma daya ban son ji... Kou kadan banason jin komai daga gareki... Now tashi ki bar gidan nan... " ta fad'a tana nuna mata hanyar waje, tana kuka tana cewa "shikenan... Daman baki sona.. Since you don't miss me shikenan... " ta fada tana tsaye inda take,  hajiya zainab sakin ajiyan zuciya tayi tare da yin shuru,  bayan kaman minti daya ta Kama hannunta tana cewa "besty kin San ba haka bane... Tunda sisters dinki suke aure kin taba ganin wacce bayan kwana uku tazo gida?... Baa zuwa sai in mutum ya Dan. Kwana biyu... So pls ki koma kinji babyna... Kar dad dinki ya kamaki gidan nan... " ta fad'a mata cikin rarrashi, "ni yunwa nake ji ki bani abinci inci kafin in tafi... " ta fada cikin shagwaba. Kaman wasa sai da hajiya zainab da Kanta ta dafa mata abiinci ta koshi tace zatayi bacci kadan,  nan hajiya zainab ta kusa dukanta sannan ta yarda ta bar gidan.  Haka nan yarima ya bar office wajen karfe uku, he want to see if ta dawo gida, despite his feeling empty he want to see, shi dai kawai yanason yaga if zata yi mashi karya or something, kawai yana son jin ya tsareta investigating dinta, it's going to be fun, yana tuki yana murmushi, yana zuwa gjda yaga motarta bai nan, dariya ya saki yana cewa "yau da akwai shagali," ya fads wearing a very broad smile, today is the first day daya dawo daga office ya wuce gidanshi directly ba tare da yaje gidan ummah ba, kawai farin cikin ummah tayi freeing dinshi kawai yake, yana fita ya shiga shiga ciki yayi alwallah ya wuce masjid, daga nan ya dawo ya zauna compound da masu gadi, sai. Magana suke amma shi yayi shuru, baifi minti talatin da zama ba sai ga horn a bakin gate, kawai sai ya sake sakin murmushi, da sauri ya daya daga cikin masu gadin ya bude mata gate motarta ya kuso kai, gefe daya ya kau da kai kaman bai san tana Shigowa, ita kuma kou kadan bata San yana nan zaune ba tayi nufi parking lot, sai lokacin taga motar shi tsaye, haka nan sai bata ji irij wannan fargaban da take ji ba, she feels a bit free , parking tayi masu aikinta suka fito rike da bag dinta, ita kam sai da ta saka shoes dinta sannan ta fita, Dan daga kai yayi ya kallo masu aiki yana tunanin wato dasu ta fita, tunawa yayi da yanda duk suke zama suyi kallo "her friends..."ya fad'a cikin ranshi, har ta fito bata San yana zaune nan ba, sai da ta gaida masu gadin sannan ta gan yana nan zaune kanshi kasa, da sauri ta Kama hanyar gidan tana sauri kaman ana koranta, Dan sake daga kai yayi ya kalli yanda abinda hijab dinta ke Jan kasa, she feels some how just by seeing him, kaman ance ta juya sai suka hada ido, idanuwanshi chan kasa kaman yana jin bacci kaman walkiya ta shige ciki, nan ta shiga bed room dinta ta cire kayan jikinta ta shiga bathroom Don watsa ruwa, Yarima mikewa yayi ya shiga ciki part dinta, bed room dinta ya shiga ya kanga kunnenshi a kofar kewaye dayyaga bai ganta a bedroom ba, he feels like sitting amma kuma yasa she might come out a bit dirty, shi kuma bai wanann tunanin towards her, wayarta dake saman gadon ya dauka ya saka number dinshi yayi saving as yarima Aliyu sai yayi wa kanshi flashing da number dinta, shi kanshi yana mamakin why yayi hakan, before yana tunanin zasuyi wata biyu basu hadu Ba amma just with in few days he's looking for a way to see that ya tsareta, she have so many funny things he want to see with a frown face, relaxing yayi yana jiran yayi sallah magrub sanann ya kamata, "why am I thinking like this.... " shine abinda ya fada as he head out of her part. Sweeties nan na kawo karshen free page but ina son inyi wata magana, duk wacce ta biya kudin karatu ta biyane Don ta karanta har karshe amma da akwai halin rayuwa, da akwai mutuwa, kuma in mutum ya biya bai karanta har karshe ba bisa dalilin mutuwa da akwai hakkinshi kaina kou kuma ni ban k'arasa novel din ba in mutu, so pls duk wacce zata biya ta saka a ranta in rai yayi halinsa ta yafe in kuma b'ata iya yafewa pls kar ta turo, in kuma ta turo ta san ta yarda ta yafe kenan, sanann wayanda suka biya yan group one and two it also applies to you, in bako yafe ba let me know let me refund you pls. Life is to short hakkin wani ya hauka. The novel is about to start, fasten your sit belt let me take you on a journey of how cruel the world is, all you need to do is pay 300 ta account number 0024878383 stanbic Zuwairat haladu nuhu kou kuma katin mtn shima na dari 300 zuwa 08106102727, pls make sure kin turo screenshot dinki ta wannan number 08106102727, dan Allah in kin San baki shirya ba kar kiyi min magana, I don't have much time pls, if you want to pay pay if you don't want fine but don't disturb me da petty talks, wasu sai suyi maka magana kuma ba biya zasuyi ba kou kuma wasu su dameka da karyar sun biya, pls your screen shot is your evidence, make sure kin turo screenshot dinki pls. Kuma above number kawai zaki tura kudi, kar kizo ki tura wata number daban kaman yanda wasu suka dingayi a lokacin da nake rubuta Lokacine. Daga wannan page din ban yafe wata ta karanta min daidai da kalma daya a next page without paying ba, in Kinyi ban yafe ba🤷🏽‍♀🤷🏽‍♀, wayanda suke ganin ai babu komai Don bamu biya ba because nasan da dama sun karanta Novela dina uku without paying sai daga baya su dameka da ummumaryam pls ki yafemin na karanta ban biya kudin karatu ba pls read but don't come and disturb me asking for forgiveness tunda tun farko kin San na kudi ne kika karanta without paying, wasu kuma suna da kudin amma sai suce wallahi ban iya biyan kudin karatu, well pls try and type 1000 words kiji ya wahalal take nan zaki San kin dauki babban hakki a kanki because kowane page na novel dina carries 3500 words amma baki iya biya because ke bazaa karu dake in a tiny way ba, nidai na fad'a da babban murya ban yafe ba. sannan masu sharing novel dina without asking me suma ban yafe ba, because na fad'a maku kudin karatu kika biya ba kudin mallaka ba so it's base on agreement and in baki yarda ba kar ki turo kudin ki in kuma kika turo then we havr a deal. It's amana. Happy reading believe sakaci is so different from my previous novels Don it talks about reality of abinda ke faruwa a yanzu. Many woman a suffering because of evil eyes against their home but insha Allah we will over come it. Amin. Bazan manta da gaida those my fans that have been with me tun da na fara novel na kudi, wasu loves me so much that sune a group one always, I Love you so much and dearly, Allah ya bar kauna, yanda kuke nuna min kauna da dadi babu dadi Allah ya kawo masu kaunar ku Don Allah saboda hasken nabiyyun rahamati. Insha Allah new door of happiness will open for you this year. All good things will be yours Insha Allah. Word can't say how much I pray for my real fans, you're always in my prayers and Insha Allah better days are ahead. thanks [3/14, 6:29 AM] +234 703 008 7807: 33alhamdulillah, believe me if rabbi says yes no fucking freaking human can say no, Allah ya zaba mana abinda yafi alkhairi duniya da lahira. *See don't read my novel without paying, if you do you owe me. Incase you want to pay, the account number is 0024878383 stanbic kou kuma mtn card kou mtn transfer ta 08106102727, sai ki turo screenshot ta above number. Tnx for love really. * Shi kanshi abun yana bashi mamaki,  duka ranar Saturday tazo gidan nan and now shine ke takular ta,  feeling dake jikinshi at the moment sunyi mashi yawa and he can't say which is which,  shi dai gashi nan,  ga feeling of emptiness sannan ga feeling of ya tsare tasleem yaci ubanta just to watch her cry,  yasan inda irin masu taurin kai nan ne da tuni zai ketare maganr ummah yaci ubanta amma her fears alone melt everything,  then the tears, hawayenta basu delaying kafin su zuba,  they are always ready to flow Kaman river,  ji yayi cikinshi na kuka alaman yunwa,  mikewa yayi ya dauki keys dinshi,  har yanzu ana kawo abinci gidan,  amma mota ya hau zuwa family house,  kou kadan bai cin abinci anyhow,  kou kuku dake girki ta dade a gidan, tunda ya bude ido ya ganta gidan, so she's like a mum to him,  to yana yaro take ciyar dashi,  so a duk duniya apart from abincin ummah nata ne yake ci hankali kwance sai kuma in yayi tafiya yake ci abincin wasu,  shima Don ya zama dole kar yunwa ya kashe shi,  yana zuwa aka kawo Mashi abinci, dakin ummah ya tsaya yacinye tas ummah na kallonshi,  sai da ya gama tace "ya jikin naka.. What exactly is wrong with you... Kasan kou kadan banason kana yawo da ciwo... " ta fada tana kallon how weak and tired he is "ummah wallahi nima ban sani ba.... Kinga kou day before yesterday dana zo nan I was feeling kind of empty... Kawai ina son abu amma ban iya cewa ga abinda nake so... I wanted to tell you amma ban ma San abinda zan ce ba... Shi yasa ban fada maki komai ba amma the whole feeling is new and absurd... " ya fada looking calm,  hajiya kura mashi ido tayi as he talks to her,  sai da yayi shuru tace "tou fa.... Ni ban gane kan abun ba..tou wani waje nayi maka Ciwo ne kou yaya" "ummah babu inda ke min ciwo... Nidai kawai feeling Din da nake ji ne ban so... Sam ban saba da jin such feeling ba.... " "Allah Mai iko... Kou dai kaga Dr... " hajjya ta fada cikin damuwa,  Shes the kind of woman that doesn't over look things,  abu kadan ke tada mata hankali, "ummah kou na ga Dr Mai zan fada mashi.... Ince feeling dina bai yi min daidai?... I have nothing specific to tell him... " ya fada yana ware hannuwa, shuru ne hajiya tayi for a moment before saying "then ka dage da adua... Jiki bai sauyawa haka nan without no good cause... It may be good or Bad... Bamu fatan bad...but I will suggest you should go to baba sadik... " ta fada mashi, baba sadik is a big malaman fada,  tsoho ne sosai masanin alquran,  su kusan 12 ne a royal family,  amma shine babba,  duk rukiya da wasu aduoin tsari sunyiwa Mai martaba da family dinshi da duka kasa, they are powerful in the spirit. idanuwa ya danyi rolling sannan yace "ummah komaj zaiyi daidai..." ya fada cikin kasala,  "Allah yasa... Amman yanzu you're normal kou.... " ta sake asking,  "Yes... "yayi mata karya saboda kar yaje wajensu baba sadik,  yasan in yaje ana iya shafa hours basu sallameshi ba,  shi kuma Sam bai son haka,  hakan yasa kou gaisuwa bai cika kai masu ba as his other siblings does always,  suje ayi masu aduoi da sauran su,  shi kam he believes babu hijabi tsakanin ka da rabbinka,  at anything you talk to him he will answer because his closer than we think. Kafin ummah tayi wata magana yace "ummah Kinga na cika alkwarina kou..." "name kenan?.. " "I told you kou nayi aure kullum sai nazo ganinki.... Kou dayake ba auren gaske nayi ba..." ya k'arasa maganar under his breath amma ummah taji abinda yace "ka kwantar da Hankalinka mana...ai muna nan zamu gani ai... Tunda aure da akwia na wasa... " "ni dai  ummah ba haka nace ba..." ya fad'a yana murmushi, "taslem din ta dawo? Kou baka kirata ba? "ta tambayeshi thinking ba daga gidan yake ba, "ummah ta dawo... Naje gida AI.. " "me ka fada mata... " ta sake asking,  "ummah ni me zan fad'a mata.... Yunwa fa nake ji... Sai yanzu na samu kaina... " ya fada yana lumshe idanuwnashi Mai dauke da yawan lashes, "what do you intend to tell or do to her... " ta sake asking, shuru yayi ya sake lumshe idanuwa kawai sai ya saki murmushi, "ummah nima ban sani ba... Kilan ma I won't talk to her... Tunda she asked ai kuma sai na fada mata tazo wajenki.... So it's all my fault.... " ya fad'a calmly,  "tou tunda ka san it's your fault kar ka k'ara kaji kou.. And in kaje gida ka zaunar da ita kayi mata magana... " "cin ubanta MA... " ya fad'a cikin ran shi "ka nuna mata bata kyauta ba tunda kace ta kirani bata kira ba ta fita.. Ka nuna mata illah fita babu izinin miji... Tasleem na da tsoro sosai,  na tabbatar bazata sake hakan ba... Kaji kou... " "yes ummah, " "yauwa Dan albarka... Ka sa hankalina ya fara kwnaciya.... " ta fad'a mashi,  murmushi Kawai ya saki bai ce komai ba,  suna tare aka kira sallah magrub,  mikewa yayi tare da shiga bathroom dinta ya dauro alwallah sanann yayi mata sallama Don daga masjid zai wuce gida, adua tayi mashi sannan ya fita masjid.  Bayan ya idar da sallah ya Kama hanyar gida,  a masjid din gidanshi yayi sallah ishai sannna ya dawo gida, sai sauri yake kaman wanda yake da appointment da president, yana shiga ya dauki wayarshi zaiyi dailing number tasleem dayayi saving da parrot sai kuma ya rubata mata message kamar haka "na baki minti daya ki sameni a bangarena yanzun nan...." ya rubuta ya tura mata wearing a smile,  wayar ya ajiye shima ya zauna tare da crossing legs,  shi kanshi yana zaune yana imagining yanda zata zaro water eye balls dinta ganin message dinshi. Bayan ta fito daga wanka ta saka doguwar riga tayi sallah sanann ta dawo falo looking free,  da ganinta bata da damuwar komai,  number rashida ta kira har ya gama ringing baa dauka ba ta sake dailing,  sai lokacin ta dauka,  tana picking tasleem tace "wai besty hala this days nayi maki laifi?.. " ta fad'a tana sauraron amsar da zata bata,  rashida data dawo daga gidan Amanda tana zaune dakinta counting hours to weekend tace "besty why zaki ce haka.. Wani abu akayi ne... "ta fada voice dinta na Dan rawa "naga this days baki kirana sai dai ni in kira... Kuma in na kira ba lallai ki dauka ba... What is happening... Nasan ba haka muka fara ba... When we started you called me every day.... Kina min text, kina zuwa wajena kusan kullum,  at times har school kike zuwa... Amman yanzu kaman kina ja baya Dani... Dan Allah me nayi maki... " tasleem ta fada in a calm and reasonable manner daya sa rashida yin shuru, bata taba jin tayi magana cikin hankali kaman yanzu ba, sanann on the other side tana tunanin kilan hajiya zainab ta fada mata what happen ne na rashin zuwa bikinta, da sauri ta gusar da wanann tunanin tasan it's not possible "besty ba haka ya kamata kice ba... You should ask reason daya sa Nike hakan yanzu... Amma kema kinsan babu abinda kikayi min... " inji rashida "tell me abinda yasa kike ja baya Dani yanzu..." tasleem ta sake asking dinta,  "this days na zama very occupied ne... Sanann yanzu kina gidanki ne... Bai kamata ace ina maki zarya anyhow ba... Nan inda kike da kuma inda kika fito ba daya bane... " bata k'arasa ba tasleem tace "Hmmmm ai in dai da gaske you still care for me kaman sanda you walk up to me and said you want me to be your besty bai kamata ace Don nazo gidan kiji kin juya min baya tun yanzu ba... Despite you know yanda nake bukatar ki yanzu yafi na before... Nidai pls ki MA bar maganar gidan miji... Bangan bambancin nan da gidan iyayena ba... Kinsan me?.. " ta k'arasa maganar kaman ba ita bace ke magana cikin hankali few seconds back ba,  "menene... " rashida ta fada Tana gyara zamanta "yau na fita... Nasha yawo.. Naje school sannan naje gida  ." ta fad'a cikin excitement, nan hirar su ta sauya direction  tasleem ta fara bata labarin abubuwan da suka faru school da kuma a gidansu kafin suyi sallama rashida tace. "besty hope mijinki ba zai Damu ba in nazo gidan ki wanann weekend Din...i want to pay for all the lost time... " ta fad'a mata sounding serious,  tsalle tasleem ta daka tana cewa "wayyo dadi... Can't wait... Dan Allah kiyu min kwana...let's spend the weekend together... " ta fad'a mata "Anya mami zata yarda... Kawai dai kou da ban kwana ba... Zan zo tun wajen 8 muyi breakfast tare sannan in kai yamma depending on what will happen...." ta fada "depending on what will happen kaman ya... " inji tasleem "depending yanda kike tarbeni mana... If Kinyi pampering dina zamu daidaita... If bakiyi ba da wuri zan tafi.... " ta fad'a dariya tasleem tayi tace "you know I will give you all the luxury in the world.... So. Wanann baki da case... " ta fada mata daga nan sukayi sallama,  tasleem na nan zaune akayi sallah magrub, ciki tashiga tayi ta fito,  masu aikinta na gefe guda  suna kallo,  the room look very calm and cozy,  babu hayaniyar komai sai na karar TV. Wajen karfe 8 da rabi text  ya shiga wayarta,  bata dade da dawowa daga sallah ba,  daukar wayar tayi reluctantly tana duba message daya shiga,  first sunan data gani ya fara rudar da ita, "yarima aliyu..."ta furta under her breath as she look the name sosai kafin ta bude message din,  she can swear to Allah batayi saving any number as yarima Aliyu ba, gaban goshinta ta danyi squeezing tana kallon abinda aka rubuta "na... Baki... Minti... Daya ki same.... Ni a bangarena... Yanzu nan... "ta karanta loud har masu aiki na juyawa su kalleta, sake bata face tayi Don Sam bata gane daga inda wanna text ya fito ba, "yarima... Aliyu... " ta sake kallon sunan,  idanuwa ta zaro sosai as it hit her cewa Wanda yake aure ne yarima Aliyu,  baki ta bude tana cewa "wayyo Allah na... Menayi kuma... Ni ya akayi ya samu number na... "  ta fada jikinta na rawa sosai,  "me akayi ne hajiya... " Hindu ta tambayeta, "shine yace inzo... " ta fada tashin hankali kwance kan face dinta karara,  sai kuma tayi saurin cewa "yace minti daya... " ta fada tana mikewa da sauri,  waige waige kawai take looking so restless, da sauri ta shafa gashinta dake kwance bayanta "kije mana kar ki k'ara wani laifin... " inji Hindu da take kallon  yanda tasleem ta fita hayyacinta kaman an aiko mata da sakon mutuwa,  jiki na rawa ta Kama hanyar waje  tare da kallon agogo,  kaman walkiya ta isa bakin kofar yarima,  it takes the grace of Allah ya bata strength din bude kofar ta shjga falon, yana zaune hae ya sauya kaya zuwa jallabiya ya dora kafa daya kan daya, you can see his shorts saboda yanda ya dora kafa daya kan daya, tana shiga bata rufe kofa ba saboda ta samu daman ihu a jita kou zaa taimaka mata because kou kadan tasan ba abun arziki yasa ya kirata ba, "close my door... " ya fada atakaice not looking at her, da sauri ta maida kofar ta rufe,  daga kaj yayi ya kalleta yaji kaman ya fashe da dariya saboda yanda tayi tsuru tsuru amma sai ya k'ara  tamke face, "kneel down... " ya fada mata atakaice,  jiki na rawa tayi kneeling, she want ti start crying and beg amma he warned her... Hakan yasa ta dake tayi kneeling amma fa idanuwa sun cika da hawaye dake neman zubowa, "rise up your hand... " ya sake fada mata,  nan ta daga hannuwanta yayin da chest dinta ke  rawa saboda babu bra q jikinta, "close your eyes... " ya sake umartan ta... " tana rufe idanuwa sai ga hawaye sun zubo,  tasleem vata san laifin daya jawo mata wannan hukuncin da kou da tana primary school baayi mata irinshi ba,  "da izinin wa kuka fita....daga gidan nan... " ya fada stammering a bit,  nan tasleem ta gano inda problem Din yake,  bakinta sai rawa yake kaman Wanda yayi wanka da ice water, "tambayar ki nake fa... Kar ki bari in Mai maita... " ya fada yana mikewa,  da sauri tace "ba kowa... " ta fada tana kuka sosai,  "jiya da kika shigo nan ya mukayi dake... " ya fada looking at one spot,  wato her chest,  his wise dayace ta rufe idanuwanta kuma yasan bazatayi gigin bude su ba,  "kace... In tambayi ummah... " ta fad'a cikin tashin hankali as taji yana kusanto inda take kuma gashi idanuwanta rufe balle taga if akwia belt kou bulala hannunshi,  yanda take magana kaman tana koyan magana as she normally does yasa yaji wani abu na tasowa chan kasan marar shi,  kusa daita ya tsaya yana kallon tsakiya kanta, she can feel his close sosai to her,  sake take steps yayi har kafarshi na Dan taba knees dinta dake kasa "Dan Allah sorry... Ban karawa... " a fada tana yarfa hannunwanta dake sama Wanda yasa chest dinta rawa sosai fiye da before,  Dan mika wuya yayi kou zai gan chest dinta, he wonder what is coming over him,  "Dan Allah... Yaya... Ban.. Karawa... " ta fada cikin matsanacin kuka as she feels his legs on her knees, kou jinta baiyi da kyau,  he can't believe shine nan kou sati batayi gidanshi ba and ya fara lust after her, kawai he want to see her naked chest,daman shi duk duniya babu abinda yake kauna kaman kirjin mace,   babban yatsan kafarshi  ya  daga ya dora kan knees dinta dake kasa,  wani irin ihu ta saki tare da mikewa Don neman tsaye, chest dinta gogan wajen cinyarshi yayi saboda yanda take son tashi cikin matsanacin tsoro sannna jikinta na rawa sosai,  hannu ya saka tsakiyar kanta kafin ta ida mikewa ya tura ta kasa yana cewa "kneel... " aikam batayi kneeling ba sai ta kwanta kasa Ta fara Bori kaman yanda ta saba yi a gjda,  ihu kawai take Tana kuka Tana cewa "kaina... " wato inda ya dafa ne ke mata ciwo, "unbelievable... " ya fada under his breath as yana kallon yanda ta dafa kanta Tana bulle bulle kasa da legs dinta,  he can swear yanda ya rike kanta is in a tender way amam dayake kukan take so sai ta fake da kanta tana kuka sosai,  yanda take yi a kasa sai ka rantse she's convulsing Don duk jikinta rawa yake "duka kike so kenan... " ya fad'a cikin calmness, da sauri tace. "Aa... " "then wannan haukan na Meye... " ya tambayeta yana tsaye kanta, "ba kai bane... Ka danne... Kaina... Da karfi.... Har... Wuyata... Tayi... K'ara.... " ta fada cikin kuka sosai  har da shessheka saboda kuka, "ikon Allah... Ni din... ".ya fada yana kallon yanda take kwance kasa a gabanshi flat facing up  with and extreme wet face,  he couldn't help it but smile,  duk wanda zai shigo yanzu zaiyi tunanin sai da ya gama bugata da kasa ya wulla ta kasa,  she look so cute doing what she's doing,  but admitting so soon is not going to be easy "eh.... " ta fad'a Tana kuka sosai,  "close your mouth my friend... " ya daka mata tsawa,  daga nan ta dora hannu kam bakinta Tana nan kwance sai nishi take face dinta duk hawaye, "tashi zaune kafin in takaki... " ya sake daka. Mata tsawa,  da sauri ta Mike zaune not minding her jallabiya dayayi sama zuwa wajen cinyarta ta,  sai kuka take,  "ni na rasa irin ki... Ke zakayi laifi but you won't let someone punish you... Sai shegen Rakip... Wai na danne mata Mai... Sai iya sharri da karya... Nama tuna... Ransr nan me kika fadawa ummah kin gani a wayata... " ya sake maido maganar sabo,  sabon kuka ta farayi tana cewa "ban karawa..." ta fad'a still crying. "ni ba abinda na tambayeki bane... I said me kika fadawa ummah kin gani a wayata... " ya sake asking dinta,  cikin kuja tace "nan na gani... " ta fada tana nuna kirjinta,  "ban gane nan ba.. Ya tambayeta sounding very naughty amma yasha mur da bazaki taba ganewa his talking naughty ba, "nan ne..." ta fad'a tana nuna chest dinta,  "wai ya sunan nan din... " ya tanbayeta having the fun of he's life "kirji... " ta amsa mashi "kirjin ubanwa kika gani a wayata... " "na mace... " ta amsa mashi kaman tana jira,  tana. Magana tana kuka tana shessheka, bakinta sai rawa yake as she cry's, "ya sunan abinda kika gani... " kallonshi tayi taga face dinshi babu walwala kou kadan balle ta fassara shi, "nono..." ta fada tana turo baki "Dan ubanki da kika gan nonon aikenki nayi ki fada mata kou..." da sauri ta girgiza mashi kai tana cewa "ban karawa... Sorry... " ta fada sounding very tired, "wato bakinki bai shuru... Kou me kika gani sai kin kai rahoto.... Tou wallahi na karajin wata magana game Dani a wajen ummah kou wani wajen gundugunduwa zanyi dake... Kina jina?... " "eh... " ta amsa cikkn kuka, kaman yace ta tashi ta tafi amma he want more, shi kawai zaluncin da yake mata yana mashi dadi, daman abinda ya hanashi is maganr ummah yau kuma datace his free yasa sai ya hole, "ransr nan Don kin raina min hankali kika nunani kina cewa ke baki son bak'i kou... An fad'a maki ni inason fari ne?.. Kou baki San fari is the most cheapest color on earth ba... " daga wet eyes dinta tayi ta Dan harareshi ta kasan ido "if you look at me again I will plug out your eyes..." ya fad'a mata, sauke idanuwan tayi tana turo baki, "now Kama kunnenki... " ya fada mata, da sauri ta Kama kunnenta biyu tana zaune rigarta sama, "Repeat after me... " yq fada mata yana Kama nashi kunne to show how serious the warning he is going to give her is Thanks [3/14, 6:29 AM] +234 703 008 7807: 34 don't read without paying, be a legal reader, it's just 300, if you can't afford ask me ai can add you in yan mutuncin na kusa🤣🤣🤣😎😎, but seriously I do add many people for free, amma na gano yan free din ma ke mana yawo da novels, so pay 300 to read. Kai jamaa am plus one today, one year is gone again. Kou nawa suka rage🤔 Allah kasa mu gama lafiya Amin. Ina gifts dina😎😎😎 ina jira 🥺🥺 one love. Remember I don't edit so pls be patient with me. "from today.... " ya fada yana rike da kunnenshi,  tana turo baki tace "from today " "bazan k'ara fita daga gidan nan ba.... In na fita duk abinda akayi min ni najawa kaina.... " ya fada mata yana kallon yanda take turo baki kaman 11 years old girl,  itama maimaita abinda yace yayi kaman tana koyon yaren hausa "sannna bazan kai gulman yarima wajen kowa ba... "daga idanuwanta dake zubda hawaye tayi ta kalleshi yace. "say it magulmaciya.... " sauke idanuwanta tayi tace "bzan kai gulman ka ba.... " ta sake maimaita abinda yace "if nayi gulmanka in kurmance... " da sauri tasleem ta kalleshi,  kaman yayi dariya because he is having so much fun with the lousy girl, "bazaki fada ba?.. " ya daka mata tsawa,  kuka ta dingayi sosai kaman ance ta rantse da alquran,  ita dai gani take da gaske in har ta k'ara maganar shi zata kurmance,  and she knows herself "wato you won't say it kou..." ya fada coming closer to her "ni banson... kurmancewa..." ta fada cikin kukan shagwaba kaman yanda ta sabayi "ai har Kika sake kai Gulmana wani wajen sai kin kurmance... Kina jina?... " baki ta tale tana kuka sosai looking so funny,  "kuma baki k'ara zuwa school.... Baki k'ara zuwa koina...kina cikin gidan nan... Ai ke kikace sai kin aureni dole kou... Sai kiyi zaman auren.... " yafada yana kallon yanda take turo baki sannan tana hararanshi ta kasan ido, bata na kara ba ya Kama bakin sai yaji ya salbe ihu ta saki kaman wani dodo ya tabata,  ja baya tayi dashi sosai tana kuka tana sweating looking so serious,  he wonder if bata ganin he is not that serious da abinda yake yi mata,  amma tasleem bata lura da komai, "ni zan ....dinga zuwa.... school " ta fada kaman she's learning how to talk, "sai kizo ki tafi school mana... Mongo park.... Kaman tana karatu in ba gulma da surutu ba am sure babu abinda kikeyi a chan din.... " "wayyo ina karatu.... " ta fada cikin kuka,  "kina karatu kika yarda ayi maki aure?... Yanzu kawai kiyi zaman aure...ai ke kikace kina so... Gashi anyi maki... " ya fada mata deep down he is wondering yanda akayi yake zuba gabanta haka,  he hardly talk in ba ya zama dole ba amma yau gashi ya tisa sakara gaba sai surutu kawai yake,  he prays she doesn't get him. Soon Don in ta raina shi sai ya hukunta ta, "ni bance... Inaso... Ba.... " ta fada Tana hararanshi ta wutsiyar ido,  "oho... Tunda akayi maki auren sai kiyi zaman aure... Now tashi ki bani waje... " ya fad'a mata,  kaman Tana jira ta Mike jikinta na rawa, har ta juya ya tsaya yana kallon ta rike da waist dinshi,  ta rike door zata bude kenan yace "ke zo nan... " ya sake kiranta,  da sauri tasleem ta dawo cikin falon, "baki gyaramin gado ba yau... Sabida yawo.. Now go in there and dress the my bed... " ya umarceta,  babu musu ta Kama hanyar bed room dinshi shihewa tayi still crying,  hargitse bed sheets din tayi wai Tana gyara gadon,  ahankali ya bude kofa yana kallon yanda tayi bending Tana ta kiciniyar gyara gado,  it took.her almost 20 minutes to get the bed in order,  shima da akwai inda baiyi kyau ba,  sai lekata kawai yake,  yana ganin ta taho yayi saurin komawa falo,  Tana fitowa  ta kalleshi tare dacewa "na... Gama... " bai k'ara cewa komai ba ya nuna mata hanyar waje wato she should get out. Da sauri ta fice daga dakin kaman walkiya,  tuntsurewa yayi da dariya sosai har da rike ciki yana cewa "wai wancsn ce zanyi rayuwar aure da ita... Yarinyar sa baa gama rainonta ba... Sai shegen son kuka... " ya fada yana shigewa bedroom dinshi. Tasleem kam Tana komawa part dinta bata tsaya wajen masu aiki dake kallo ba tanufi bed room dinta Tana kuka, if before ne sai ta tsaya ta fada masu abinda ya faru amma dayake yau yayi maganar kurmancewa yasa tayi gum da bakin ta,  bed dinta ta haye Tana kuka feeling kaman ta kira rashida ta fada mata amma She's afraid to go deaf,  hakan yasa tayi shuru da bakinta taci kuka ta godewa Allah har bacci yayi gaba daita. Yau ma yarima bai samu good sleep ba,  haka ya dinga juye juye har garin Allah ya waye,  Shiryawa yayi ya tafi office. Daga wanann ranar basu sake haduwa ba,  bai sake shiga inda take kou neman ya ganta ba,  ita kuma batayi kou gigin shiga inda yake ba,  sai dai in ta leka waje taga babh motar shi sai ta shiga Bangaren shi ta gyara mashi as he demanded. Yau Saturday, tun kafin tayi breakfast rashida that her long awaited day arrived tazo gidan,  rungume juna sukayi tasleem sai tsalle take Tana cewa "Dan Allah kar ki koma yau... Ki kwana pls... " take fadawa rashida,  murmushi kawai Rashid's ta sakar mata Tana tunanin if yanzu ta samu ganin yarima tafiyarta zatayi daman it's not all about her it's because of him since from day one.  "besty yau mu dafa abinda zamu ci da kanmu... Ba sai munci abincin da ake kawowa ba... " tasleem ta fada mata,  "mijinki na nan ne?... Kou Dan ni zaki dafa... " harara tasleem ta balla mata tare dacewa "pls I don't want to talk about him... " ta fada mata atakaice,  tunda yace if she talks about him ta kurmance bata sake word guda game dashi ba,  kou waya tayi da hajiya zainab data ce ya mijinki sai tace I don't want to talk about him,  haka take fadawa ummah too,  "hala yayi maki wani abu ne... Naga you seem upset... " rashida ta fad'a Don digging more info, "nidai pls besty mu bar zancenshi... Nifa ban ma ganinshi... Na dade ban ganshi ba... " ta fada atakaice saboda discussion Din ya tsaya haka nan,  dadi rashida taji datace haka,wato she's not having anything to do with him and shima have nothing to do with her, "better amma kina iya ganewa in yana gida ai... Kilan yanzu he is around... " inji rashida dake son jin if yana nan Don ta San how to play her game,  "nidai ban sani ba... Maybe ya fita or yana nan... Yanzu dai me zamu dafa.. " inji tasleem, "wai sai ki dinga cewa me zamu dafa... AI ba zamu zaki ce ba... Cewa zakiyi me zaki dafa min... Am your visitor AI... " ta fada Tana dora kafa daya kan daya,  "naji... Bari in leka kitchen din... Inga abubuwan dake akwai.."tasleem ta fada Tana barin wajen,  bayanta Rashid's tabi da harara tare da kau da kai,  bayan kaman minti biyar tasleem ta fito tace "tortilla zan hada mana anjuma... Yanzu su Hindu suna chna suna hada mana breakfast... Bari inyi wanka... " ta fad'a mata heading to her bedroom,  itama rashida mikewa tayi sai ta Kama hanyar kitchen inda su Hindu ke aikin breakfast,  "sannu Kuna ta aiki... ".ta fad'a masu Tana kallon window dake bude da motoci uku dake jere, she really want to be sure if yana nan kafin tayi acting on her plan "yauwa.. Ina kwana... " Hindu da sauran masu aikin suka amsa mata,  kallon Hindu data fisu wayau duka tayi tace "wai wayan nan motocin na waye haka... " ta tanbayeta, Hindu kallon window din tayi ta hangi motocin gidan dake tsaye daga nesa a parking space, murmushi kawia ta saki vata amsa mata ba,  abinda aka koya masu is if kana aiki karkashin mutum baka da daman wani formal hira sa kowa sai da izininta, "dukkansu na besty ne motocin kou har da na mijinta... " ta sake fada mata looking so friendly,  "da nashi... " ta amsa mata in one word, "oh bai fita ba kenan... Babu wata mota dayake fita dashi?"  ta sake asking,  Hindu kallon binta tayi wato dayan Mai aikin sannan tace "nima ban sani ba gaskiya..aiki kawai nake masu... Amma ki tambayi kawarki mana... " ta fada mata wearing a smile, abinka da yan kauye da akwai wayau,  rashida zatayi magana sai kuma ta tuna kar too much questions dinta ya tona mata asiri,  "gaskiya haka ne... Nagode... Ina nan ina jiran abincin nasan zai dadi... " ta fada kaman Tana son zaman friends dinsu but one thing da bata sani ba is tasleem is the best boss you will ever want to have,  bazaka so ka had'ata da kowa ba saboda masu irin halinta basu da yawa,  she's friendly,  nice simple and don't hold grudges,  tunda Hindu tazo gidansu take tare daita,  sun shaku sosai kaman ba Mai aikin gidansu ba,  hakan yasa da zatayi aure hajiya zainab tace ta koma gjdan ta.  "insha Allah... " Hindu ta amsa mata, ficewa kawai tayi daga kitchen din Tana kallon Agogon dake bangon falon tasleem ta kalla taga karfe tara sauran few minutes. "nifa ban son wancan matarta... Wayau gareta da yawa... " inji binta, "matsalar ta... " inji Nafisat wato wacce ummah ta bata,  ita dai Hindu bata xe komai ba ta cigaba da hada ruwan tea a tea cup. Abinka da mara gaskiya rashida sai up and down take a falon,  tasan tasleem Tana dadewa a bathroom so bata da damuwa, bag dinta dake kan kujera ta dauka ta bude,  wannan kwallin ta fiddo ta tura cikin bra dinta,  ajiyan zuciya ta saki ta fice daga Bangaren tasleem,  main falo ta dawo ta nufi Bangaren yarima sai sauri take, Tana zuwa bakin kofa ta tsaya ta waiwaiga Don ta tabbatar nobody is watching sannan babu survelance camera,  wannan kwallin ta fiddo daga inda ta boye tayi saurin zarowa ta saka a idanuwanta sanann ta maida ta rufe ta ajiye cikin bra dinta,  ta saki akuya zuciya kaman sau biyar sannan ta dora hannu kan handle din kofsr. Tunda yayi sallah asuba ya dawo ya lullube kanshi da blanket bacci yayi gaba dashi, bai farka ba sai wajen karfe 8:30, ruf da ciki yayi ya saka pillow wajen chest dinshi ya rungume gam kaman mutum sai sakin ajiyan zuxiya yake ahankali,  babu riga jikinshi,  daga shi sai short sai kuma blanket daya rufe kanshi dashi, wani irin kasala yake ji as he lays there.  Rashida bude kofar falon tayi da karfi as Amanda ta fad'a mata Tana shiga falon sai taga babu kowa, yarima dake kwance yaji Kama anyi banging wani abu a falo,  still rashida bata tsaya ba ta nufi bed room dinshi,  yarima ya Dan daga Kai Don ya sake jin abunda yaji kawai sai yaji an wani bude kofar bed room dinshi da karfi Wanda yasa ya juyo a fusace,  nan idanuwanshi su ka hadu dana rashida data zuba mashi ido, baki ya bude with so Much anger zaiyi magana sai yaji kaman wani abu ya tokare mashi makoshi,  kura mata ido yayi idanuwanshi duk waje,  itama kallonshi kawai take gabanta na faduwa waiting for his next reaction that will determines if she's lucky or not,  kaman a film mace dana miji su kurawa juna ido haka Abun yake, he couldn't blink nor move,  he sees something he can't describe,  the whole feeling is new,  her face is the most beautiful thing he have ever seen,  sake kokarin bude baki yaui amma still baiyi magana ba sai kallon kwayan idonta da suke walkiya a gunshi kawai yake, cikin karfin hali yayi blinking idanuwanshi tare da lumshe su for about 30 seconds sanann ya sake budesu,  sai kuma yanayin daya gani da farko ya bambamta da Wanda ya gani dazun, "who... Are... You... " ya. Fad'a cikin stammer,  cikin fargaba rashida tace "ni?.. " ta fada sounding out of words, "ke!!! " ya daka mata tsawa,  without looking at her,  he don't know exactly what happened few seconds ago, (yana da kyau to be build on prayers,  zaka ga kou makiya sun tashi kanshi wallahi karyarsu suyi nasara kanka tashin guda, sihiri is real believe it or not da akwai asiri tunda akayi wa annabin tsira ya kamashi amma sai yace mu nemi tsari da aduoi,)cikin kankanin lokaci yarima yaji abubuwan na dagula mashi lissafi, he can't point a finger at exactly what he's thinking, tuni rashida ta tsinci kanta cikin matsanacin tashin hankalin da tunda take bata taba shiga ba,  jin irin tsawa daya saka mata yasa ta San da akwai gigantic problem, "what's your name... " ya sake fada mata in a low tune that sounds as if he is confused, "ra... Shi... Da... " ta fad'a mashi cikin rawar jiki,  "rashida... " Shima ya furta under he's breath looking into her eyes, "me ya kawo ki nan... " ya sake asking looking at her, "sorry... Mistake... Nayi.... I.. Thought... Nan ma Bangaren.. Besty ne... I was... Taking I tour... " ta fada hawaye na taruwa idonta yau gata tana magana da Aliyu,  itace yau tsaye gabanshi and he asked for her name, she never expects him to ask for her name amma this is not what she wants, abinda take so is yace in babu ke sai mutuwa, "then... Ki fita... " shima ya fada mata in a low voice, "sorry... " ta fad'a in a very calm voice,  idanuwa ya lumshe tare sa Kai da Kai gefe guda,  wani irin abu yake ji da bai taba ji ba,  kaman ya tashi ya rungumeta haka yake ji. Amma kuma the he that is in him is bigger, huger,  stronger than the he that is in her, juyawa rashida tayi alaman zata fita yace "rashida... " ya kira in a way da bata bata jin wani Mai rai ya taba kiran sunanta ba,  da sauri ta juyo  ta kalleshi,  kaman zai bude baki sai kuma yayi shuru,  yama rasa abinda zai ce, "go... " ya fada mata yana sake kauda Kai,  jiki ba kwari ta fita zuwa falo,  da sauri ya Mike daga shi sai shorts yana lekenta har ta fice daga falon,  hannu biyu ya dora bisa kanshi ya shafa zuwa baya tare da bending looking very confused,  bai San abinda ke damunshi ba,  he feels kike running after her and say hey be my wife, but the bigger part of his heart na cewa "don't do That... " rashida na fita ta fashe da kuka tare da zama kan kujerar dake nan main falo hannunta kan chest dinta,  Kai kawai take girgizawa as she feels maganin bai yi mata aiki ba,  bata San gaba da gabanta ba balle yan sarauta zasu bar yaransu haka nan ne,  kaman ta dora hannu bisa Kai haka take ji,  da sauri yarima ya sake fita falonshi ya nufi bakin kofar shi ya bude ya Dan leka ya hangeta nan Tana kuka, kaman ya kirata haka yake ji. Amma wata zuciya na hanashi,  Tana daga Kai taga yayi saurin maida kanshi, she sees him, Dan sakin ajiyan zuciya yayi tunda har ya biyota amma tasan she need more to conquer him totally,  Tana kallon kofar taga ya sake maido kanshi yana ganin Tana kallonshi yayi saurjn dauke kanshi tare da rufe kofar gabaki daya,  jingina yayi da kofar har yana sulbewa kasa kaman Dan yaro,  he is feeling kind of new and childish, bakinshi naga yana mosti alaman he is reciting something,  bayan kaman minti biyu naga ya daure face sosai,  face dinshi kaman ba nashi ba ya Mike daga inda yake zaune ya fara kallon kanshi,  "what happen pls... " ya fada yana kallon surrounding dinshi, he look so confused, ccikin bedroom dinshi ya koma kawi sai ya sake cewa "rashida... " shi kawai ji yake wannan emptyness din da ya dinga ji itace zatayi mashi feeling wannan gurbin, amma kuma he is having a doubt. Da sauri ya saka kayanshi alaman zai fita daga gidan. Hula ya riko kou gama buttoning gaban rigar shi baiyi ba ya fito saga bedroom dinshi kamam wani insane person, hannunshi daya rike da cap sai dayan rike da keys ya bude kofar part dinshi , da sauri rashida ta sake daga Kai, kou inda take bai kalla ba ya bar falon, sai binshi take da ido har ya fita. Da sauri ta goge face dinta feeling kaman ta koma gida Don ta samu magana da Amanda, amma tasleem might start suspecting her, haka takama hanyar Bangaren tasleem, kou data shiga ciki masu aikinta ne ke ta fama jera abinci kan dining, bedroom din tasleem ta wuce ta tardata zaune sai shafa Mai take, kan gadonta rashida ta wulla kanta, "besty am sorry...na barki zaune ke kadai tun dazun... Kinsan kawartaki da nawa.. Amma na kusa gamawa... " ta fadawa rashida that's absent minded, kou kadan bata jinta balle ta amsa mata, kawai inda hankalinta yake daban, she's feeling yanzu duk kudin da ta kashe a banza kenan? "no way" ta furta under her breath Wanda yasa tasleem dake zaune a gaban katoton mirror dinta daure da towel juyawa, "besty Kinyi min magana?.. " ta tambayeta, "aa... I want sleep... " inji rashida "kou zakiyi bacci ki Bari mu gama breakfast pls... "tasleem ta fad'a mata Tana shafa cream dinta, "AI ni na sha tea kafin in fito... Kawai. Bacci nake ji... " ta fada alaman kou kadan bata son tasleem tayi mata magana, abinda ke damunta is enough for her, tasleem taga yanda ta daddaure face sanann ba yanda ta shigo gidan bane Don kafin tashiga wanka she look alright, "besty face dinki kaman da hawaye... Meke damunki pls... " tasleem ta tambayeta Tana marairacewa, "pls I told you bacci nake ji... In kuma bazaki barni in yi ba zan tafi gida kawai... " inji rashida "nayi shuru... Nayi shuru... ".tasleem ta fada Tana shafa bmohis glowing kit da ummah ta aiko mata. Yarima na shiga mota ya Kama hanyar palace, shi kaidai sai magana yake kaman zai zauce, daya fara magana sai kaji ya dauko wata, kou k'arasa maganar baiyi, shi kadai sai magana yake, a haka ya iso palace, direct wajen mom dinshi ya nufa sai magana yake, yanda ya shigo Bangaren ummah babu sallama is something he never does before, direct ya wuce inda ya San zai tardata, kawai yana zuwa sai ya zauna bakinshi sai mosti yake, kallon mamaki ummah tayi mashi, "fav...lafiya... what's wrong with you..." ta tambayeshi saboda yanda bakinshi ke motsawa, "ummah... Nima... Walkahi... Ban.. Sani... Ba... " ya fada sounding very confused, "ban gane baka sani ba... Lafiya... Ina tasleem... " ta tambayeshi cikin damuwa sosai "ummah... Wacece tasleem ma?.. " ya tambayeta looking very very serious Thanks[3/14, 6:29 AM] +234 703 008 7807: 💛💚💙❤ Sak'aci 💜🧡💛💚💙❤ ®Zuwairat (ummumaryam) 35 masu yin min editing Allah yaisa in dai da hakkina kanku Allah zai bimu in kuma da naku kaina Allah ya bi maku. Masu karatu basu biya kudin karatu ba still Allah yaisa you all know me ban kilibibi kuma ban munafurci, I say exactly what I have in mind ban da two face kuma ban tsoron kowa sai Wanda raina ke hannunshi, so ku sani single words na cikin Novel dina na Allah yaisa ne, in har na gama free pages dina then the rest you havr to pay to read. For people still asking for how to pay it's just 300 through bank 0024878383 stanbic Zuwairat haladu sai ki tura screenshot zuwa 08106102727 kou kuma katin mtn kou vtu or transfer zuwa 08106102727 ta whatsapp, pls I will prefer a dinga turo katin ta whatsapp in digits ne Don if message ne sai ace ban replying da wuri kuma am committed ne. Nagode da so, my new members tnx you, I have all your contacts in my email so muna jone Insha Allah. Dan dariya ummah ta saki before saying "yau haka zakayi rainin hankalin kenan... Wato baka San taslem ba... " ta fad'a mashi,  cikin damuwa yace "ummah.. Wacece tasleem ma... Ni Nama mance... " ya fada sounding very confused, hajiya kallonshi kawai take,  tankar an cire mashi sanin mutane haka yaji,  lumshe idanuwa yayi ya bude sai yace "oh... Itace wacce kuka auramin kou... " ya fad'a yana kallon hajiya amina,  tsoki hajiya taja tare dacewa "amma Kai halinka sai Kai... Wato kullum mutum vai isa ya gama saninka ba... Now tell me what's wrong with you... " ta fada mashi,  shuru yayi bakinshi na Dan motsawa, "dalla am talking to you... " ta daka mashi tsawa,  da sauri ya razana yana. Cewa "nima ummah ban sani ba... Kawai wata na gani... Dazun ta shigo dakina... " da sauri ummah tace "ban gane wata ta shigo dakinka ba..." "yes ummah... Kawai Ina kwance ta shigo.... " confuse look ne kan face din ummah. "then what happened... " ta tambayeshi,  "ummah kawai sai naji daban... Ji nayi Zuciyata na bugawa sosai...kuma yarinyar Tana da kyau sosai... Walkahi ummah kaman tafi duk Mata kyau...nan take naji kaman inyi mata magana..." irin kallon da ummah ke yi mashi yasa shi yin shuru, "kilan dai gamo kayi fav... Wato ka fara wasa da adua kou... " da sauri yace Ummah Sam. Ba haka bane... Ba aljanna bace... Ummah wajen wannan yarinyar tazo... Sai take duba gida... Sai. Ta shigo bangarena.... Bata San nawa bane... " ya fada covering for her kaman Tana wajen,  "tou fa.... Ni wanann yarinyar na rasa irinta.... Wai ace tasleem na gida VA ita zata gwadawa bakuwa gidan ba?... Sai ta bar yarinya ta fado maka... What sort of nonsense is this...." ta fada cikin haushi,  "ai babu wani abu... Ummah yarinyar Tana da kyau... " ya fad'a idanuwanta duk waje,  "Kai zaka ci ubanka wallahi... Don baka da kunya sai kazo kana min maganar banza.... Ranka zaiyi mugun baci ne... " "I feel love at first sight..." ya fad'a bakinshi na rawa,  "Aliyu kana wasa Dani kou... Zakaje ka dauko min tasleem yanzun nan... " ta fad'a mashi atakaice,  "ummah ni ban son komawa gjdan yanzun... Tana chan bakuwar..." "ikon Allah... Aliyu kanka daya kuwa... Ina maka magana Kai MA kanayi?.. " "ummah sorry..zanje later...bari inyi breakfast tou.... " ya fad'a yana mikewa,  hajiya sai binshi kawai take da kallo, attitude dinshi ya sauya, he behave so different kaman bashi ba,  har zaj fice tace "fav come back here... " ta fad'a mashi,  da sauri ya dawo ya zauna kaman wani sakare, "I have a bad feeling about this...kilan ma babu wanda yazo dakinka...i am Quite sure babu macen data isa ta saka zuzucewa haka... Wanann na sani.... Nidai I am suggesting kaje wajen baba sadik... " "tou shikenan... " ya amsa mata yana barin dakin,  all he need now is to have a quite time and think Of abinda ke yawo cikin ranshi, kou breakfast da yake magana baiyi ba ya shiga old part dinshi ya kwanta tare da runguma pillow. Yana fita ummah ta kira number tasleem,  she really want to know I'd da gaske tayi wata bakuwa yau. Rashida na kwance Tana hayewa bayan fitan tasleem zuwa falon Don breakfast taji wayar tasleem na ringing,  da sauri ta mike Don ganin Wanda ke kira,  Tana dauka taga ummahna,  nan take ta gane  mahaifiyar yarima ce,  she always hear tasleem calls her ummah, more tashin hankali ta tsinci kanta a ciki as take tunanin kilan yarima ya tafi gida ya fad'a mata what happened, Tana kallo wayar ya gama ringing,  da sauri ta dauki wayar ta saka a flight mode.  Sake kira hajiya tayi taji bai shiga ba,  shuru tayi Tana tunanin indai da gaske bakuwa tazo gidan tasleem ta barta ta shiga Bangaren yarima despite her warning hukuncin daya kamata tayi mata,   she will surely handle her herself indai da gaske wata ta zo gidan,  all she wanted to hear is yes tayi bakuwa sai kuma ta tabbatar who ever she is bazata sake zuwa gidan ba. Rashida ji tayi bata ga zama ba,  da sauri ta fito falo tasleem da masu aikinta dake faman cin abinci like one big family tayi saurin kallonta,  her eyes says a lot,  "besty what happened... " tasleem ta tambayeta daga inda take zaune,  "see am sorry... Gida zani... Am having a bad day today.... Zan dawo next time... " ta fad'a Tana daukan bag dinta daga inda ta ajiye ka kujera,  "haba besty... Haka mukayi dake?.. " tasleem ta fad'a Tana mikewa,  "wai baki ji abinda nace maki ba?.. I said am Having a bad day... Nifa kinsan ban son selfishness... Tunda nace maki ban jin dadi sai kiyi min uzuri ai..." ta fad'a sounding so tensed that sai da Hindu da sauran masu aiki suka kalli junansu sabida yanda takewa uwar dakinsu magana,  "hmmm Allah ya huci Ranki.... Ya huci zuciyar ki... Muje in taka maki... " ta fad'a Tana zuwa inda yake sanye da long arabian gown, Rashida bata kara cewa komai ba ta dauki bag dinta tayi waje ita kuma tasleem Tana biye daita kou dankwali babu a kanta,rashida ba tunanin abinda zai biyo baya if har ummah ta san abinda ya faru har ta fadawa tasleem,  she have to tell her kafin taji a bakin wani,  dole ta fidda kanta,  one good thing about the whole thing is that tasleem Tana da saurin yarda,  suna zuwa main falo rashida taci birki before tace. "besty I can't hide things from you... Dole in fad'a maki gaskiyar abinda ke faruwa... Abinda yasa kika ganni haka... " rashida ta fad'a sounding so innocent,  kallon mamaki tasleem tayi mata tace "besty me ya faru kuma... Pls tell me... " itama ta fad'a cikin damuwa fiye da wacce tayi laifin,  "besty... Kiyi hakuri pls... Kar kiga laifi na pls..." ta fad'a Tana Kama hannun tasleem,  " pls kina tada min hankali... Mene akayi... " tasleem ta tambayeta,  "dazun da Kika shjga wanka na fjta ina Dan zagaya gidan sai kuma na manta da Bangaren mijinki na shiga... Kuma. Lokacin yana ciki... " idanuwa tasleem ta zaro har da dora hannu a Kai saboda tasan wannan abin da tayi ba komai zai jamata ba sai haduwa da yarima and yanda take a yanzu tje last person she wants to meet is him "ohhh besty why zakiyi min... Haka... Ya zaayi kice kin manta for crying out loud.... Gaskiya Bazan boye maki ba... Ni kika jawa kuma Allah na gani banji dadi ba... " tasleem ta fad'a kaman zatayi kuka Don tasan dole ummah  zataji wanna maganr despite her warning,  the most annoying part is bata san anyi ba,  sanann GA Aliyu kanta duk muguntarshi zai kare,  rashida dake neman hanyar kuka saboda abinda ya dameta ta dafa wannan maganar da tasleem tayi ta fashe da kuka sosai Tana cewa "am Sorry... Kindai san it's not intentionally kou... " ya fad'a cike da haushi because bata da gurin daya wuce ta bar gidan Don ta gana da Amanda amma she need to make this clear,  "nidai pls Stop crying... Kawia dai kin jamin haduwa sa wannan bakin mutumin Mai bakin zuciya... Kuma har ga Allah yanda kika ga hankalina ya tashi last time bai kamata ace kin sake komawa wajen ba... Zancen ma baki san ba kou kin manta bai taso ba... Nidai wallahi kin jamin... " ta fad'a Tana zama kan kujerar dake kusa daita sabida yanda take jin kanta in serious tension,  rashida tayi mamaki reaction din taslem har take tunanin kilan kishin shigar datayi take batasan kawai she's scared of abinda zai biyo baya ba, bata taba ganinta tayi  magana in a serious and matured way kaman yau ba,  bata san tasleem Tana da different side ba,  she can act foolish but at times she act matured like she should be, "pls it's not intentionally... " Rashid's ta fad'a cikin kuka Tana tsaye kusa da tasleem,  "last time haka kikaje kina bude mashi abubuwa... Wallahi in kina sonshi just say it... Ni da kaina zan hadaku... "was abinda ya fita daga bakin taslem, . Idanuwa rashida ta zaro cike da surprise tace. "besty har maganar yayi zafi haka da zaki datsamin magana?.. Har kice min Inason mijinki?..kawai Don kin san na girmeki ni Allah bai bani miji da wuri ba?... " ta fad'a hawayen dake face dinta na kamewa lokaci guda saboda mamaki da wiseness da tasleem ta nuna mata Wanda ita bata san Tana dashi ba,  haka abun yake,  in kayi wa mutum kallon sakarai da yawa bazaka gane he is wise ba sai ya nuna maka, rashida ta mugun raina wayau din tasleem that she don't know she's smart in her own little way, ." "besty ba haka bane... Kawai abun ne da ban mamaki... Last time fa kou kayan lefena baki kalla da kyau ba amma kikaje kika bude nashi kina kallo... " bata k'arasa ba rashida ta juya a fusace ta bar falon Tana claiming she's angry at taslem, bayanta tasleem ta bi da kallo tana cewa "yanzu kin jamin haduwa da wannan bakin azzalumin da na kwana biyu ban gani ba... Salon yau ya samin bakin cikin da zai hanani sake cin abinci... " ta fad'a Tana mikewa,  ciki ta koma tana yar surutun ta wanda yasa Hindu asking dinta abinda ke faruwa,  nan taslem ta fad'a mata komai,  binta ce tace "wanann kawar Taki karya take...tana sane ta shiga wurin shi.... Dazun wallahi sai da ta tambaye mu cikin dabara in yana gida... Da akwai abuna take nema gareshi...ki daiyi takatsatsan daita... " ta fadawa tasleem,  baki tasleem ta tabe tana cewa "ni sam wannan ba damuwa na bane... In MA shi take so take wanann abun ita ta sani.. Nama fad'a mata in Tana sonshi ni zan san yanda zanyi in hadasu biyu... Kawai ni takaici na shine yanda tasa yau zan hadu dashi... Har na fara mance yanayin fuskar wannan bawan Allah... " ta fad'a in I don't care manner, "hajiya wato mijin naki zaki hada da wata chan?.. " inji Hindu That is surprise at her statement,  "sai me... Daman zaman gidan nan damuna yayi?... Nifa in MA yau babu Aliyu kou a jikina... " ta fad'a vabu wasa, "hajiya kenan... Kar ki fadi haka... Wanann bawan Allah yana iya zama abu mafi amfani  da daraja a rayuwar ki wata rana... Kar kiyi sakacin barinshi wata ta amshe maki shi... " ta fad'a mata in an advice manner,  dariya tasleem tayi cikin rainin hankali before saying "wallahi... Wallahi... Wallahi... Allah ya bi mata hakkinta kaina in har ban biyaba na karanta Wannan novel🤷🏽‍♀🤷🏽‍♀"(sweeties kar kuce am harsh fa, I have seen the good, the bad and the ugly a social media, and the annoying thing is those insulting you are those that are reading for free, kuma kou ba komai ku da kuke biya ai ba kudinku ne baku so ba amma sai Ku fidda Ku biya so I won't forgive those that read without paying) "wanann bakin bawan Allah zai zama abu mafi amfani da daraja a rayuwata?... Amma gaskiya Hindu baki kaunata... Allah kar yasa in ga such bad day... Wanna da baj da mutunci... AI duk Mai so ma yazo... Indai bazai dinga takuramin yana kirana ba shikenan... " ta fad'a heading to her room,  kallon juna kawai sukayi,  Hindu ce ta bi bayanta,  tasan su biyu age mate ne amma tafi tasleem wayau nesa ba kusa ba,  "hajiya kar kice ina damunki da surutu amma kin san illah sakaci kuwa?.. Kinsan me ake kira da sakaci?... Sakaci shine kana da abu Mai amfani, muhimmaci, daraja,  girma a tare da Kai amma ka bari ya kufce maka... Kuma mafi akasarin masu sakaci suna nadama daga baya... Yarima mutum ne wnada ina iya rantsuwa kan cewa yana da masu haukan sonshi amma allah ya baki shi a sanga... Don haka Dan Allah kar kiyi sakaci ya kufce maki... "  Hindu ta fad'a cikin seriousness Tana kallon tasleem datayi relaxing kan doguwar kujera dake nan bed room dinta,  "nidai Dan Allah ki bar yimin maganr wannan mutumin haka nan... In kuma kema Kina ciki let me know... ".wanann maganr ya mugun batawa Hindu rai amma her face look formal kaman ranta bai baci ba "Allah ya huci zuciyarki hajiyata... " Hindu ta fad'a Tana barin dakin,  tasleem mikewa tayi ta dauki wayarta dake kan mirror, Tana dubawa sai taga alaman miss call da kuma flight mood,  Dan squeezing face tayi tana cewa "yaushe na saka wayata a flight mood... " ya fad'a tana cijeshi daga fight mood tare da duba wanda ya kirata sai taga ummah, idanuwa ta zaro sannan gabanta na mugun faduwa,  cikin rawar jiki takura ummah,  sai da ya kusa tsinkewa ummah ta daga,  gaidata tasleem tayi ta amsa sounding normal,  "gimbiya Kinyi wata bakuwa yau kuwa... "ummah ta tambayeta,  cikin shagwaba da kuma fargaba tace "eh ummah... " ummah b'ata k'ara cewa komai ba ta tsinke wayar,  da sauri tasleem ya sake kiranta amma b'ata daga ba,  "na shiga uku... Shikenan rashida ta ja min... " tasleem ta fad'a Tana sake kiran ummah,  ita kam ummah ba sake daukar wayar ba,  kawai She's waiting for in an dauko ta sunyi face to face taci ubanta sannan suyi magana. Da sauri tasleem dake faman nishi saboda tashin hankali tayi falo,  Tana zuwa falo ta wuce kitchen,  masu aikinta ta gani suna wanke wanke,  kou ta kansu b'ata bi ba ta leka inda cars suke Tana dubawa if motar yarima na nan Don tasan in the nest few minutes zaa ci ubanta sai taga wayam, Dan ajiyan zuxiya ta saki tana cewa. "at least I will be OK har sai ya dawo..." ta fad'a Tana fita daga kitchen din, bedroom dinta ta koma sai  ta kira mom dinta,  cikin kuka ta fad'a mata komai, hajiya zainab shuru tayi saboda confusion,  b'ata MA san abinda zata ce ba,  she was totally silent,  tasleem dake kuka tace "mummy pls ki kira ummah ki b'ata hakuri...she's not picking my calls... Nasan fushi tayi Dani.  " ta fad'a cikin kuka sosai,  hajiya zainab data kasa magana tace. "wato ni Mai Haihuwa shine zan kirata in b'ata hakuri on behave of you kou?.. Dayake bani da abun yi..." "aa mummy... Pls beg her for me kuma she should beg her son kar yazo ya cuceni... Dan Allah mummyna... " ta fad'a cikin serious tears, "aa kunfi kusa... Ki b'ata hakuri da kanki... " hajiya zainab ta fad'a cikin tunani,  shes thinking of why rashida zata dinga shiga chambers din yarima Kuma har sau biyu, she totally believed tasleem b'ata san ta shiga ba amma tunda she knows Bangaren yarima ne in the first place bai kamata ta sake gigin shiga wajen ba,  jin kukan tasleem ya cika mata kunne yasa ta kashe wayarta,  she just smell problem,  tasan yanda matan zamanin nan suke,  Tana zaune abubuwanda da rashida ta fad'a mata na zuwa bikin tasleem ya dinga dawo mata,  kawai sai ta fara tunanin she's lying, she feels like telling her daughter to stay away from rashida tunda ta fita wayau da age da komai,  amma she don't know how to come about it,  the good thing ia tasan hajiya amina will do the right thing. Rashida na fita ta fiddo wayarta daga cikin bag dinta Zata kira Amanda sai taga sam maganar bana kan waya bane, tasan yau weekend kuma she's sure zata samu Amanda gida,  haka ta tsaida Mai adaidaita ta hau,  lokaci guda ta rame saboda tashin hankali da ta saka kanta ciki,  only if she will sit down and think of what she's doing,  if she will keep calm and wait for her time kaman yanda sauran masu son Aliyu sukayi hakuri dashi despite suna hauka kanshi. Farida da tayi rayuwar soyayya dashi ta hakuri, that how life is,  da ka dauki dangana a duk abinda ya sameka sai rabbi ya baka Wanda yafi wannan abun,  amman in ka ki daukan hakuri sai rabbi ya kawo maka Wanda zaiyi leading dinka astry to see how you're,  and wani abun it's written,  Dan Adam bai isa ya tsallaka destiny dinshi ba,  our life is like a script which rabbi is directing. Allah yasa mu dace Amin. Tana zuwa estate dinsu Amanda ta wuce zuwa nata Bangaren Amanda,  Tana bude kofar Amanda taga da wani katon tsoho, da sauri tayi saurin yin baya,  mutumin na kwance daga shi sai singlet da short while Amanda na zaune kan cikinshi sanye da bump short da bra, rashida couldn't look at them for the second time,  "babe ki shigo... "Amanda ta fads mata Tana mikewa daga kan katon cikin mutumin,  kasa shigowa tayi, karatunta bai Kai ja yankan kura ba,  she can't come into the room while jer father's age mate yana nan cikin tumbur, yazo. Weekend chilling wajen copper kaman yanda most of those alhajis are doing,  kofa Amanda ta bude ta Kama hannun rashida ta shiga daita bedroom dinta tace mata "wait for me let me finish the old man... I will be back... " marairace mata rashida tayi alaman da akwai matsalar,  "kou in tafi.. Sai in dawo... Ban iya zama nan Kuna falo a haka pls... " "aa... Ya kusa tafiya ai... Bonus nake bashi ya riga yayi exhausting kudinshi because tun jiya yana nan... I hard the old man telling his wives yana abuja... " ta fad'a Tana dariyar mugunta,  ganin face din rashida sam babu walwala yasa tace "you look disturbed..."b'ata karasa Ba Rashida tace "wallahi ina cikin Babban matsala... " hannu Amanda ta dora kan bakinta Tana cewa "kijira in dawo... Problem shared is a problem solved,... " ta fad'a mata sannan ta barta nan zaune kan gadonta inda da akwai wasu daga cikin kayan wannan mutumin,  ahankali rashida dake cikin damuwa ta wuce kayan ta zauna a bakin gadon Tana kallon expensive shaddan mutumin dake kasa,baki ta tabe tare da sakin ajiyan zuciya Tana ajiye tunanin wannan mutumin gefe guda tare da komawa kan nata matsalolin, her mind was flying to places,  kawai gani take in bata samu Aliyu ba Tana iya mutu saboda yau dayayi magana daita makes the whole feeling bigger and stronger,  jin ya ambaci sunanta yasa babu Wanda take son ya sake furta rashida sai shi,  "wane irin jaraba ne wannan ya Allah?.." ta fad'a new tears na gangaro mata saboda zafin zuciyarta,  Tana goge face new tears na sauka daga idanuwanta, nishin mutumin dake falo take ji,  alaman he is having fun,  tsoki taja ta bude bag dinta ta dauki earpiece ta saka tare da jonawa da wayarta, karatun alquran ta kunna tare da lumshe idanuwa, (some people will be like karatun Quran kuma?.. Yes mana... Don't you know bad things happen to good people with the influence of bad people?..at times ma babu influence but destiny must take it's cause,.. Wanann karuwa da kuke gani might not be a bad person but victim of circumstances,  the arm robber might not be a bad person from the beginning but also a victim of circumstances,  nobody is born bad but turn bad as victim of circumstances and destiny,  so in kaga mutum cikin matsala kou damuwa then try to help kou da kuwa with good words ne,  it does not have to be monetary,  those good words suna tasiri sosai a rayuwar Wanda yake cikin damuwa kou matsala Don tamkar Wanda je cikin rijiya ne, duk ahinda ka mika mashi zai amsa. " rabbi Kasa mu gane Amin. Thanks [3/14, 6:30 AM] +234 703 008 7807: 💛💚💙❤ Sak'aci 💜🧡💛💚💙❤ ®Zuwairat (ummumaryam) 36 For people still asking for how to pay it's just 300 through bank 0024878383 stanbic Zuwairat haladu sai ki tura screenshot zuwa 08106102727 kou kuma katin mtn kou vtu or transfer zuwa 08106102727 ta whatsapp, pls I will prefer a dinga turo katin ta whatsapp in digits ne Don if message ne sai ace ban replying da wuri kuma am committed ne. Nagode da so, my new members tnx you, I have all your contacts in my email so muna jone Insha Allah. Lumshe idanuwa tayi tare da jinginawa, babu abinda ke fita daga closed eyes dinta sai tears, tafi hour guda nan zaune with close eyes sai earpiece a kunnenta, mosti taji sai GA Amanda Tana kwace kayan wanann mutumin dake kasa tare da shoes dinshi da wani brief case,  "mun gama... Yanzu zai tafi... " ta fad'a mata bayan ta gama  kwace kayan.  Fita tayi rashida ta bita da kallo,  few seconds later sai gata ta sake dawowa ta dauki tissue ta fita.  Sai kusan another 20 minutes sannan ta dawo ciki da kusan bundle din 50k guda biyu making total of 100k, (ina matar gida ustaziyya?. Wacce duk sanda ta tambayi miji kudi ya b'ata excuses,  Kinga haka sukeyi waje,  zaki tambayi 200 naira ya hanaki amma waje sai ya bada linkin abinda ya hanaki,  laifin waye?., nashi kou naki, well zan ce naki,  nasan wasu mazan are born bastard that run after everything in skirt kou da kuwa na akuya zai samu amma truth be told some ba haka suke ba,  wasu matansu ke turasu waje,  kin zo kinyi galala yayi,  amma kullum kece kike complaining he is not romantic while kema you're not,  da an nemi koya maki sai kice iskanci, iskanci ya wuce ki wage kafarki namiji ya ciki?.  AI wanann shine karshe, babu abinda kika iya kina zaune yar cikinki zata kwace maki miji, ba wai because she is better than you in bed ba no but because she know the value of the bed and the joystick better than you,  at times na miji zai ajiye young beautiful woman a gida ya dinga bin wata kidahuma chan waje,  mata wake up,  learn,  there's no harm in asking,  in short kou yarki ce zatayi aure ki koya mata in bazaki iya ba ki nemi wata ta koya mata yanda zata shashi in and out,  now wasu wailing wailers will start saying ummumaryam yar iska ce,  aa ba yar iska bace yar AC ce karewar sanyi, don't go and learn ka zaune kana complaining sai aukin selfie da kwalliya, at times some of those viewing your status suna cikin chick din mijinki, sai dai suce see this wawiya.  Duniyar ce ta sauya,  na san wasu mazan nor matter how you will try ba zai hanasu holewansu ba but try your own best ya kasance kou zai nema it's not because of the flaws in you but because of nashi raayi, ) "Now am free... Wai baki kaiga zuwa gjdan bane?...why are you sad... Kou dai kin yarda wannan kwallin?.. " duk Amanda ta jera mata questions yayinda da take zama kusa daita,  ahankali Rashida ta cire earpiece din dake kunnenta tare da ajiyewa cikin bag dinta Tana hawaye, "pls kiyi magana mana... Me akayi ne... What happened... " Amanda ta sake asking dinta, "sister... Baiyi aiki ba... " ta fad'a cikin serious tears, "ban gane baiyi aiki ba... " inji Amanda out of confusion, "naje gjdan.. I did as you told me... Amma baiyi aiki ba... " ya fad'a cikin serious tears,  surprise look Amanda tayi mata, irin kallon it's unbelievable, "are you sure... Babas medicine yafi na kowa a wajenmu... Daga wani state din ma zuwa suke wajenshi.... Are you sure kin saka kuma shi kikayi using?... Aikin baba bai taba failing ba... " Amanda ta fad'a cikin serious surprise,  maganin rashida ta fiddo daga cikin bar dinta ta mikawa Amanda Tana cewa " babu mistakes... Yanda kikace inyi haka nayi...he looked into my eyes for several seconds sanann yayi walking dina out of the bed room... " ta fad'a Tana kuka sosai,  "wonder shall never end... This is unbelievable.... Baba bai taba failing ba... " Amanda ta sake maimaitawa sounding very sure of the herbalist,  "another annoying part that fool is angry... Har Tana ce min in inason shi she can join me and him... " shoulder dinta amanda ta dafa tace "wanann kar ya dameki... sai. dai ke kiyi joining dinsu amma bata isa tayi joining dinku ba.... "bata k'arasa ba Rashida dake hawaye tace "kuma wallahi kaman yaje ya fadawa mahaifiyar shi abinda ya faru Don naga har ta kira tasleem Allah yasa ina kusa...nidai komai ya hargitse min....inda maganin nan yayi ban da damuwar komai... " ya fad'a crying out very very loud, "pls put yourself to order.... Bari in kira baba inji what went wrong.... " ta fad'a Tana mikewa,  wajen da wayarta yake ta dauko tayi searching number wannan tsoho ta kirashi,  har ya gama ringing bai daga ba,  sake kira tayi still bai daga ba, "he is not picking... Nasan he is busy da mutane ne... " inji Amanda "Dan Allah ki cigaba da kira har ya dauka... Ina cikin matsala...kaman ana hura min wutan sonshi haka nake ji cikin raina... " ta fad'a cikin hawaye. Haka ta dinga kira kusan 5 times sanann mutumin ya daga , nan Amanda ta farayi mata magana da yarensu ita kuma rashida da b'ata jin abinda take cewa ta zura mata idanuwa waiting to hear abinda suke cewa,  sunfi minti 20 suna waya while rashida waits eagerly,  Tana ganin ta ajiye waya tayo saurin Kama hannun Amanda sannan tace "pls me yace... Pls me abinda yace.. " ta fad'a cikin serious damuwa sa wet lashes dinta,  Amanda da jikinta ta danyi sanyi saboda yanda rashida ta damu,. "pls talk to me...me abinda yace....." ta sake asking sounding so anxious, "babu komai... Kawai abinda yake cewa is tunda abinda ya baki baiyi aiki kanshi ba he is a strong man... Cewa yayi abinda ya baki is the key to unblock he's heart Don ki shiga ciki yanda babu macen sa zai sake gani sai ke... " Rashida da hankalinta ya gama tashi ta katseta dacewa "pls sai yace  meye solution.. Don't tell me shikenan... " ta fad'a kaman zatayi kuka,  da sauri Amanda tace "aa... It's not all over at all... Kawai yace abinda yafi yanzu is kawai a saka. Mashi abinci yaci.....yace tunda he is strong the the only way to his heart zai zama through his stomach... So pls inason kiyi hakuri ki kwantar da Hankalinki har a samu daman saka mashi magani cikin abinci... Pls.... " ta fad'a  cikin rarrashinta, hannu rashida ta dora a Kai ta rushe da sabon kuka Tana cewa "na shiga uku...na shiga uku....wayyo wane irin jaraba ne wannan... Na shiga uku... Yaushe zan iya samun daman saka mashi magani a abincin.... " ta fad'a cikin irin kukan da b'ata taba irinshi ba tunda maganar son yarima ya taso,  she just wish she can just let go, she wish zata iya hakuri dashi ta bawa zuciyar ta hakuri amma shaidan  sai k'ara tunzura nata sonshi kawai yake,  ji take mutuwa zatayi if b'ata samu yarima ba "pls calm down.... All we need to do is muna iya bawa Mai Kai mashi abinci ya saka mashi, all we need to do is pay them, ..." wani irin unexpected harara Rashida ta watsa mata tare da cewa "ya zaayi su yarda... They're all loyal... Nawa garemu da zamu basu suyi mana such job?... Nawa garemu?.. " ta fada cikin kuka sosai, "ni matsalata dake kenan... Baki da hakuri... Kiyi hakuri mana... Ke kanki tunda Kina kusa da matarshi zaki iya b'ata advice din tayi kokarin dafawa mijinta abinci...kinga daga nan kin samu damar aiwatar da abinda ke Ranki... Kawai ki kwantar da Hankalinki.... " ta fad'a Tana dora hannu kan shoulder din rashida, "you're talking kaman it's easy... " "nasan it's not easy.... " "then stop talking kaman da sauki...baki gane ba kuma kou makiyata bana fatan..su shiga halin da nake ciki... Ni kadai nasan abinda nake ji... Ba lallai in rayu before In samu daman zuba mashi wani abu a abinci ba..." ta fada cikin kuka sosai Mai taba zuciyar Mai sauraro, "pls relax mana... Ki bawa zuciyar ki hakuri... Not for ever but until har mu samu daman abinda baba yace... " da sauri rashida tace. "kou na samu daman bashi maganin a abinci ina zan samu kudi in bashi bayan na bashi kudi masu uban yawa.... " "kar ki Damu...kou nawa ne zan biya da kudina... Nayi maki wannan alkwarin... Kawai ki tuna in komai ya daidaita zaki bashi abinda ya bukata..." Amanda ta fad'a sounding very real,  yanda tayi maganar kaman sa gaske take,  not knowing that she's a greedy bitch... Irin mutanen da suna tare da Kai amma sai dai su sukaru da Kai amma Kai baka taba k'aruwa Dasu, sai dai suci naka Kai baka taba cin nasu,  just like the low fellows da zasu karanta novel suji dadi amma Don dorawa Kai tsiya 300 ya gagaresu biya,  if you act low you will remain low for the rest of your life, wanna same novel da tsiya ya hanaka biyan 300 ka k'aranta is the same novel That someone will give many gifts because of,  rabbi kar ka saka mu cikin manyan mutane masu dead heart,  in short rabbi ka kare mu daga mutuwar zuciya,  kasa duk yanda hakkin mutum yake kar muci kou da kuwa kaman kwayan zarra ne. Idanuwa rashida ta daga ta kalli Amanda tare dacewa. "dan Allah sister kou nawa yace zaki biyamin?.. " ta tanbayeta feeling a little better,  "yes mana... Why not... Zan biya maki kou nawa ya fad'a..." ta fad'a sanin mutumin bazai amshi ko sisi ba until aiki yayi daidai so kou tayi alkawari na iska ne nothing to worry about,  "so relax try to be a little patient we will  surely get there.   " ta fad'a mata cikin rarrashi,  shuru rashida tayi amma hawaye na zuba,  wato all her hope is gone, she was thinking komai will be over and she will have That dark ebony skin with her as her husband, tafi good two hours Tana kuka a gidan Amanda,  ita kam Amanda sai kinsa mata yanda zata shawo kan tasleem tayi in a way zata dinga dafa mashi abinci ita kuma ta samu daman aiwatar da abinda sukayi niyya., with her advice and sweet mouth rashida ta samu sukuni cikin ranta,  sallama tayi mata sanann ta fita Don komawa gida.  Wajen karfe da Ummah ta ji shuru yarima bai sake shigowa ba ta dinga kiran number dinshi amma bai dauka,  aikawa tayi a duba in yana nan aka fad'a mata motarshi nan,  kawai haushi Taji haushi,  the first thing she notice is yana mata gardama,  she remember ta fad'a mashi ya dauko tasleem ya b'ata excuse sannan ta fad'a mashi yaje wajen baba sadik yace tou amma da dukan alamu bai je ba,  hakan ya b'ata mata rai sosai. Yarima kam tunda ta shiga wannan part din ya dinga tunane tunane,  brain dinshi kaman ba nashi ba,  haka nan ya dauki Quran ya fara reciting which took about an hour before bacci ya daukeshi,  bai farka ba sai wajen karfe biyu da rabi,  da sauri yamike zaune yana kallon dakin trying to remember inda yake, nan  ya tuna gida yake,  the first thing he tries to remember is why is he here because most of what happened is gone, mika yayi tare da salati ya Mike ya shiga bathroom feeling himself again,  ruwa ya watsa ya fito da alwallah,  nan cikin dakin yayi sallah,  bayan ya idar yaji cikinshi na kukan yunwa,  mikewa yayi ya fita zuwa Bangaren ummah dinshi,  yana tafiya yana tunawa sa yarinyar data shigo bangarenshi,  kawai he can't remember her face sosai,  kawai sai yanayin shi ya sauya zuwa na fushi,   yana shjga inda ummah take ta daga Kai ta kalleshi tare dacewa "ka raina ni kou... " ta fad'a mashi sounding angry, "aa ummahna.... Am sorry... Bacci ne ya dauke ni... "ya fad'a sounding firm,  "abu biyu na saka kayi amma bakayi kou daya ba..  I asked you kaje wajen baba sadik bakaje ba... Sannan nace ka daukomin tasleem bakaje ba... " ta fad'a mashi "ummah sorry... Bari inci abinci... Zan je dauko ta sai Kuma gobe inje wajen baba sadik... Yanzu rana yayi kuma kinsan in aka je wajen shi ba barin mutum yake ya dawo da wuri ba.." ya fad'a in low voice kanshi kasa,  hajiya kura mashi ido tayi for a moment before saying "fav... Tell me what's wrong with you... Dazun ka bani tsoro... " ta fad'a Tana kallon yanda ya sadda kanshi kasa, "ummah nima wallahi ban sani ba... Kawia I feel different ne amma kuma yanzu danayi reciting Quran naji sauki... I. Feel better now... " ya fad'a mata gaskiya how he is feeling, "Kaci abinci ka dauko min wannan yarinyar... Si nake inji da gaske if wata ta shiga Bangarenka.... Sai in San irin hukuncin da zan dauka kanta.... " "ummah wallahi da gaske ne.... Nidai ki ja mata kunne...in short banason tara Jamaa a gidana... Ina da abokai anma tunda nayi aure kou mutum daya bab yaeda sunzo gidana ba... Iyaka mu hadu a Office...amma walllahi ummah abinda zai hadani daita next shine barin mutane suna min zarya agidana har bangarena... Gaskiya I won't take that... " ya fad'a sounding serious,  "kar ka damu... Kaci abinci ka dauko min ita... " ummah ta fad'a mashi,  bai k'ara cewa komai ba ya Mike ya umarci a kawo mashi abinci,  wajen ummah ya koma ya zauna aka kawo abincin yaci ya koshi sannan yacd "ummah bari inje gida... Sai da yamma zan dawo daita.... " ya fada mata tare da yi mata sallama.  Bai tsaya koina ba sai gida,  direct ya wuce bangarenshi ya shiga bathroom yayi wanka fitowa yayi da ablution sannan ya dauki new set of clothes Wanda bai taba sakawa ba ya fita zuwa masjid Don sallah asr. Tasleem ta shiga tashin hankalin da ta dade vata shiga ba,  shurun ummah na mugun tada mata hankali,  ummah has never abandoned her like this,  inda yarima bai ja mata kunne kan fita ba da tuni ta dauki motarta taje ta b'ata hakuri,  she called and called and called hae ta gaji amma b'ata daga ba,  babu abinda take cewa sai rashida ta jamin,  ganin har 2 yarima bai dawo kou shigo ba yasa ta samu saukin abinda take ji cikin ranta. Sallah tayi ta dawo falo tayi joining masu aikinta dake faman kallo,  daman basu da abunyi sai kallo,  the only job da sukeyi is hada breakfast, sai dan gyaran falo da kuma sauran wuraren da bai da dirty kou daya,  daga nan basu k'ara aikin komai sai kallo, tasleem b'ata matsa masu at all,  daman they make the house lively for her Don in ba Don su ba da haka ita kadai zata zauna cikin wanann mansion,  so she really thank Allah she have them.  She was quite Tana kallo amma hankalinta bai jikinta,  she's not scared of abinda yarima zau mata kaman yanda take tsoron fushin ummah, ana kiran sallah asr ta Mike ta shiga ciki,  cire kayan jikinta tayi ta ajiye cikin basket din laundry dake nan cikin bathroom dinta sannan tayi wanka tayi alwallah ta fito daure da towel,  doguwar riga ta saka tayi sallah sanann ta cire ta ajiye tare da shafa Mai, ita kanta tana son yanda bmohis glowing kit ke yiwa jikinta tun b'ata dade da fara shafawa ba,  her skin ia becoming more silky than ever,  sai da ta gama shafa Mai ta dauki another new set of kaya ta saka,  mum dinta ta fad'a mata tunda babu abinda take she should make sure she take her bath not less than sau uku a rana sannan duk wankan da zatayi ta sauya kaya.  Tsayawa tayi gaban mirror Tana kallon kanta with her young and innocent face,  ajiyan zuciya ta saki ta fita zuwa falo rike da wayarta,  kanta babu dankwali, she look so adorable and cute. Yarima na dawowa daga masjid ya dawo main falo,  har ya Kama hanyar bangarenshi sai kuma ya nufo nata,  he feels like calling her amma he wants to enter himself, hakan yasa ya nufi part dinta,  yana bude kofa ya hangeta zaune tsakiyar doguwar kujera ita kadai,  da sauri ta daga idanuwa ta zuba cikin nashi for about 3 seconds ta sauke kai cikin matsanacin tsoro,  masu aikinta gaidashi sukayi tare da barin falon cikin few seconds,  ahankali itama ta Mike tsaye gabantana faduwa Tana wasa da yatsun hannunta,  bai ce komai ba ya samu waje ya zauna a kan daya daga cikin kujeranta tare da dora kafa daya kan daya,  she's so quite kaman b'ata kou numfashi,  "babu gaisuwa kenan... " ya fad'a calmly,  da sauri tace "good evening..." bai amsa baya tsaya yana kallon forehead dinta,  it's one thing  he can't deny, yanda gashi kw kwance kan goshinta,  "ki shiga ki rufo kanki... Ki sameni a waje... " ya fad'a yana mikewa,  aikam sai ta fara yarfa hannuwa Tana cewa "na shiga uku... Ina zamu..." ta fad'a Tana kokarin kuka "am I your mate?... " da sauri ta girgiza mashi kai "ina wasa dake?.. " ya sake asking dinta,  still Kai ta girgiza tana yarfa hannuwa saboda tsoro, "then kar ki bari in jira ki... "ya fad'a mata atakaice tare da barin falo,  kuka tasleem ta farayi, da gudu ta shiga ciki ta dauko hijab ta fita,  shi kuma yana fita yaje part dinshi ya dauko keys dinshi tare da dora hula a Kai sanann ya fesa perfumes sosai ya fito,  wajen motarshi ya tardata to his surprise Tana kuka nan waje kou kunyar masu aikin gidan b'ata ji ba,  sai yarfa hannuwa take masu gadin suna kallonta,  ita kuma kou a jikinta,  kawai abinda ya dameta shine tashin hankalin da take ciki,  Tana tunanin ummah tasa a daukota,  the last thing she want is yarima and ummah teaming up,  tasan da bazar ummah take rawa, in har ummah tayi tunanin b'ata bi shawaran ta ba Tana iya juya mata baya,  kou kallonta yarima baiyi ba yazo zai bude Umar yayi saurin bude mashi yashiga, jiki na rawa tasleem ta bude gaba ta zata shiga ya watsa mata harara tare dacewa "kina wanann haukan zaki zauna nan gaba salon ki daukemin hankali?... Dalla malama go back... " ya daka mata tsawa in a low voice,  shi kanshi baisan yace dauke min hankali ba,  bai San lokacin daya fadi hakan ba, the good thing is hankalin tasleem bai nan balle tayi reading meaning into what he said, maida kofar tayi ta rufe ta koma baya ta bude tashiga still crying, tada motar yayi amma to his surprise sai da ya daidaita madubi ta yanda zai dinga ganinta. He love yanda take tale baki while crying. Yarima don't let me say shame on you oooo Thanks. [3/14, 6:30 AM] +234 703 008 7807: ❤💙💛 Sak'aci 💚🧡💜💛❤💙 ®Zuwairat (ummumaryam) 3⃣7⃣ if you edit my novel Allah yaisa ban yafe ba. If you read without paying you owe me🤷🏽‍♀ For people still asking for how to pay it's just 300 through bank 0024878383 stanbic Zuwairat haladu sai ki tura screenshot zuwa 08106102727 kou kuma katin mtn kou vtu or transfer zuwa 08106102727 ta whatsapp, pls I will prefer a dinga turo katin ta whatsapp in digits ne Don if message ne sai ace ban replying da wuri kuma am committed ne. Nagode da so, my new members tnx you, I have all your contacts in my email so muna jone Insha Allah. not edited follow me on insta @Zuwairatummumaryam follow adunnigold-ng to see different varieties of gold for those that wants latest design na gold, kou bazaki saya ba pls follow her old account where She have thousands of followers was hacked. Help a sister. Tnx Tada motar yayi yana satan kallon taslem dake faman kuka sosai as he started driving towards the gate,  tamkar zaa kaita mayanka haka take ji,  that's how it is with people you know they don't get mad at you,  duk ranar sa sukayi fushi da Kai Kai da kanka zakayiwa kanka hukunci kafin su suyi maka,  haka hajiya amina take,  tunda tasleem ta taso b'ata taba ganin fushin ta ba amma yau sai gashi Tana kiranta b'ata daga ba because of Rashida, wani irin haushin rashida taji from nowhere, ana bude gate yarima ya fita da gudu yana kallon tasleem datayi relaxing a bayan mota Tana kuka,  inda bai San halinta ba da sai yace she's doing what's she's doing intentionally,  kanta bayan seat sai kuma ta Dan bankara chest dinta which move on any breath she takes in and out,  he can swear yana kallon Dan zagayan nippy dinta, gudu kawai yake yana tuki yana kallon yanda ta dage Tana kuka, bai cika kunna AC a mota ba sai dai yayi wining glass amam saboda yanda take zufa ya kunna AC, yana kallonta yana adu'ar Allah yasa kar su hada ido,  ita kam tasleem b'ata daga Kai ba balle ta kalleshi,  tsakanin palace da gidan yarima is upto 45 minutes drive,  har kusan 30 minutes b'ata daina kuka ba shi kuma bai nuna hakan wani abu bane  he let her have her Way, after all it's her eyes, ganin da gaske wajen ummah zani ta k'ara volume djn kukanta sosai,  dafa goshi yarima yayi yace "wai meye haka... Ke wace irin banzar yarinya ce da baki gajiya da kuka?.. Duk kin cikawa mutane kunne da kuka...dalla rufemin baki kafin inyi parking gefe guda in Zane ki... " ya daka mata tsawa, Kama bakinta tayi don kar kukan ya fita,  chan kaman an muntsuneta tace "Dan Allah.... " daga idanuwa yayi yana kallonta ta mirror, "kar ka kaini wajen ummah... Kai ka zaneni.....  " ta fad'a cikin shessheka,bai San sanda dariya ya kufce mashi ba,  "me kikayi da zan Zane ki?... " "nidai sorry... Kar ka kaini wajen ummah...." "wai who told you wajen ummah zan kaiki... Kina da gigantic problem... " ya fad'a yana tuki sannan yana kallonta,  "nidai ka maidani gida toi... " "aa baa maidawa.... Kinsan naga ummah ta sayi katuwar bulala because of you... Badai baki jin magana ba?.. Haka nan ki dinga turomin kawayenki kou...ai yau kina cikin matsala.... " ya fad'a Don ganin abinda zatayi,  hannu ta dora  bisa Kai ta fasa k'ara,  da sauri yarima ya koma gefe guda na titi sabida yanda ta fasa ihu, yana komawa gefe ya tsaya ya juya baya tare da Dan mikewa yana Kai hannunshi saitin bakinta,  da sauri ta duke nan cikin motar "kika karayi min hauka sai na cire maki baki... Am I clear?... " da sauri ta Ce "eh...na daina ..." ta fads yayinda ta tura kanta cikij cinyoyinta, kallonta ya tsaya yi for about 3 seconds sannan ya sake tada mota,  b'ata sake kuka ba saidai hawaye kawai,  suna zuwa fada tace b'ata fita,  sai da taga ya fita yq zagayo sanann ta bude kofar ta fita da sauri har masu aiki suna kallonta,  lokacin karfe biyar sauran few minutes,  Aliyu na biye daita har inda ummah take zaune, bakin kofar tasleem ta tsaya saboda tsoro ta kasa shiga saboda yanda ummah ta hade rai Kaman ba ita ba,  Aliyu dake tsaye bayanta hannu ya saka ya turata ciki tayi saurin juyowa cikin kuka tace "ban so... " ta fad'a Tana kuka sosai,  kou kadan ummah b'ata daga Kai da balle ta kalleta,    sake ingiza ta yarima yayi this time tazo kusa da inda ummah take zaune,  "ummah gata... " ya fad'a yana samun waje ya zauna Don watching movie Don yasan it's going to be fun,  tasleem saurin zama tayi gaban ummah tare da marairacewa tana cewa "ummah Kin ganshi kou.... " ta fad'a trying to divert her attention, daga idanuwa ummah tayi tare da cewa "tasleem kinyi bakuwa yau?... " ta tanbayeta atakaice,  cikin hawaye tace "eh ummah ta... " ta fad'a Tana shessheka,  wani irin kallo ummah tayi mata "I told you da gaske ne.... Wannan banzar yarinyar take basu dama suna shiga bangarena tunda mahaukaciya ce.... " ya fad'a saboda yayi gingering ummah that look so up set,  wani irin kallo ummah ta watsa mashi yayi saurin yin shuru,  "tasleem ranar nan... " ummah b'ata k'arasa abinda zata ce ba tasleem tayi saurin cewa "ummah Dan Allah... Ki bar... Kirana... Tasleem... " ta fad'a cikin shagwaba,  ummah b'ata saurareta ba tace "ranar da kika fadamin wata ta shiga Bangaren Aliyu me nace maki?... " tq tambayeta,  "Ashe ba yau aka fara ba... " ya fad'a yana gyara zama,  sake kallonshi ummah tayi,  harara tayi mashi Tana mashi irin kallon kar ka sake magana,  sake rufe bakinshi yayi yana kallon tasleem. Da jikinta ke rawa kaman an kawota mayanka,  kou kuma inda taga ana yanka mutane, shi yarima zama yayi yana wondering the kind of person she is,  how she doesn't get tired of crying da kuma yanda take da mugun jin tsoro,  shi kou kadan bai GA abun kuka ba amman Don sangarta ta dage sai kuka kawai take Don kar ayi mata fad'a,  ta saba kou me tayi a saka mata ido kaman yanda mom dinta takeyi mata tun b'ata da wayau zuwa yanzu,  hardly hajiya zainab ta zaunar daita tace fad'a zatayi mata,  kou me tayi daidai ne,  hakan yasan kou kadan b'ata son ayi mata fad'a balle ayi maganar duka.  "bake nake tambaya ba?... Ranar me na fad'a maki?.. " ummah tq sake asking kou kadan babu walwala face dinta wanda hakan yasa tasleem cikin Babban tashin hankali, "ummahna... Cewa.. Kikayi... Kar.. In k'ara... " b'ata k'arasa ba ummah tq dauketa da Mari wnada yasa hanjin yarima tsinkewa for no reason,  b'ata taba dukansu ba so yau yasan da gaske Shes angry,  shuru tasleem tayi kaman ta suma daga zaune,  hannunta kan cheek dinta idanuwanta duk waje,  Dan leka fafe dinta yarima yayi Don saboda yanda yaji tayi shuru, kaman wacce aka jonawa electric jock tq fasa k'ara tare da kwamtawa kasa, hijab dake jikinta tayi saurin cireta ta baje kasa Tana ihu, hannu umma ta dora bisa baki Tana cewa "one word daga bakinki sai na takaki... " ta fad'a sounding so real,  da sauri taslem dake kwance ta dora hannu bisa bakinta Tana nishi sosai, "wato kin raina ni kou.... " ummah ta fad'a Tana daga hannu kaman zata sake dukanta,  da sauri ta matsa baya not looking at yarima dake kallonta kaman madubi,  shi akayiwa abu amma baiga if yana iya dukanta haka ba,  bai son ya nuna damuwa a face dinshi kar ummah ta gane amma he feels she's fragile and shouldn't be man handled, "in ba raini ba ni in fad'a maki kar ki k'ara Kai wata Bangaren mijinki ki sake?.. " ta daka mata tsawa, cikin murya dake kama da wanda zaa cirewa rai tasleem tace "ummah... Ban... San... Tashiga... Ba... " ta fad'a Tana shessheka sosai, "spoil brat... " yarima ya fad'a under he's breath saboda yanda take magana da kyar kaman an bugeta da katuwar gora "yimin shuru.... " ummah ta daka. Mata tsawa,  da sauri ta yi shuru mama sai kukan zuci take Tana sakin ajiyan zuxiya sosai after every 5 seconds,  "in ba sakarci irij naki ba ya zaayi kiyi bakuwa ta shiga har inda Bangaren mijinki yake baki sani ba.... An taba bakuwa wanann yanayin baka San inda take shiga a gidan ki ba?... Ba kisan we're ij end time ba!... Bakisan thinhs are happening ba da zakiyi bakuwa ta dinga yi maki yawo cikin gida without your permission....yanzu ki saurareni da kyau... Duk abinda zan fad'a maki kika kuskura kika tsallaka wallahi na lahira sai ya fikijin dadi... " ta fad'a tarw da daukan cup na ruwa dake kusa daita ta Kai bakinta,  kaman ance ta kalli Aliyu ta kalli inda yake zaune taga ya kurawa legs dinta ido,  sai da ta gama sipping ruwan sanann ta ce "Kai tashi ka bamu waje... " ta fad'a cikin ranta Tana tunanin daman tasan bazai dade ba zai kamu da sonta,  da sauri ya dauke Kai tare da mikewa yana bar masu inda suke,  da ka gan inda yake tafiya ka San  bai jin dadi, sai da ya fice umma ta maida hankali kan tasleem's tace "tashi ki zauna... " ta umarceta atakaice,  da sauri ta koma ta zauna,  shuru ummah tayi for a moment sanann tace "wacece wannan dake shiga Bangaren Aliyu... " ta tambayeta "ka... Wa... Tace... " ta fad'a gasping for breath, "gimbiya baki San yanzu duniya baa yarda da mutum ba?... Kou baki San darajan da Allah yayi maki ba?...tou bari in fad'a maki kou ke wacece... Kece matar Aliyu... Dan sarkin garin nan... Kece kika samu daman da Allah bai baiwa yanmata da dama ba... Kece kika samu dace kika zama macen da Aliyu ya aura a matsayin matarshi ta farko... Kou da kuwa Allah ya kaddara zai auri wata kece ta farko.. Baki bi kowa a baya VA sai dai a biki...meyasa baki San Baiwar da Allah yayi maki ba har kike barin wasu su shigo har inda mijinki yake?... Kinason a kwace maki miji?.." ta fad'a Tana kallon tasleem da hawaye ke rushing daga face dinta kaman tap, "wanann duniya Kai baka dauki kowa makiyi ba amma su sun daukeka makiyi... Wasu makashinka suke nema... Kaman. Aliyu yanzu a matsayinshi na Dan sarki ya kamata ya zama a tsare at anytime,  sanann tunda ke matarshi ce ya kamata ki zama Mai wayau da kaman Kai... Ba wai ji bar gidanki anyhow ba... In har makiyanmu suka gane matar Aliyu sakarace they can use that against us... So inason kiyi min alkawari bazaki sake barin wata ta shiga inda babu ke ba.... Da zaran kinyi bakuwa kou me zakiyi sai ki barshi har sai bakuwar ta tafi... You don't leave your home for people now... " cikin kuka tasleem ta katse ummah dacewa "ummah... Kawata.. Ce" "dalla yi min shuru.. Kou MA waye... Ban yarda ki sake barin kowa suna yawo gidan ki anyhow ba... Yanzu security din Aliyu is in your hands... If you behave anyhow and something happen to him Bazan yafe maki ba... Kina jina?.. "  cikij kuka tasleem ta daga mata kai "magana ta karshe... Ya sunan wacce ta shiga Bangaren Aliyu yau... " "kawata ce..." tasleem ta sake fadawa ummah yayinda da hannunta na inda aka mareta, "wai. Wanann kawar b'ata da suna ne kou me... " "rashida... " tasleem ta fad'a mata,  shuru ummah tayi for a moment sanann tace "itace ta shiga Bangaren yarima ranar nan?.." "eh ummah... " shuru ummah tayi tana nazari da old brain dinta before saying "gimbiya daga yau banason wanann yarinyar Tana zuwa gidanki... Kou MA wacece ba mutuniyar kirki bace... Kawa ta gari bazata taba shiga Bangaren mijinki ba...na farko nasan tare kuka shiga then why zata sake shiga yau ma bayan tasan nan Bangaren nashi ne?... Gimbiyata use your brain.... Same thing don't happen twice sai da dalili... " "ummah... Na... Fads mata...in sonshi take.... Ni... Zan ... Hada... Su" tasleem ta. Fad'a cikin shessheka sosai,  bakinta ummah ta sake bugewa sannan ta dafa goshi sabida rashin hankalin tasleem, dafa baki tasleem tayi as new tears na zubo mata, "wai me yasa baki da hankali for crying out loud... Mijin da kowa ke nema shine ke zakiyi sakaci da naki?.. Gimbiya am not talking to you as uwar mijin da kika aura... Ina miki magana amatsayin uwa da kuma wacce taga jiya taga yau... My dear love miji ba abinda zakiyi wasa dashi bane Don karshe nadama ake... Wayanda suka rike miji ma ya suka kare balle ke da kou kanki baki rike da kyau ba balle miji..." ummah ta fad'a sounding very angry,  ba komai. Ke b'ata mata rai ba illah tasan tasleem irin sakakken matan nan ne wayanda in har akayi masu kishi su da miji sai kallo,  tasan b'ata da wayau,  sanann Tana ganin Aliyu ya fara sonta,  he have the look of care a idonshi,  but she won't pay attention to him har she's offering another woman her man,  "gimbiya daga yau kar in ji kou ganinki tare da wanann yarinyar... Kina Jina..." shuru tasleem dake kuka tayi b'ata amsa mata ba alaman bazata rabu daita ba, "wai baki jina ne?..."ta daka mata tsawa,  da sauri tace "tou ...um...mah... " ta fad'a cikin kuka sosai "kuma I want you to know Aliyu ba piece of furniture bane da zaki hada da Wanda kikeso... Ki sani you're opportune to have him Wanda nasan in future zaki gane abinda nake nufi... Don haka kar in sake jin kince Mai sonshi taso ki hadasu... " nan. Ummah ta dinga b'ata advice tare da rarrashinta har tayi shuru amma sai sheshheka kawai take.  Suna tare har akayi sallah magrub ta haye gadon ummah wai bacci zatayi,  kiran Aliyu da tunda ya fita daga Bangaren ummah yana old part dinshi feeling bad about yanda ummah ta bugi taslem,  kullum yana cika bakin zai zaneta amma yau sai gashi Don an doketa gabanshi sai bai ji dadi ba,  "kazo ka Kai matarka gida... Dare ya farayi... " ta fada mashi,  Dan lumshe ido yayi bai kou kalli tasleem dake kwance Tana sakin ajiyan zuxiya time to time ba yace "ummah ni sai naci abinci nayi sallah yanda danaje gida bacci kawai zanyi... " ya. Fad'a mata cikin shagwaba,  "banason excuses... Je Kaci abinci ka kaita gida... " ta fad'a mashi "ummah Dan Allah... In kwana nan gidan... " inji tasleem,  "aa ki tafi gidanki... " "ummah ta kwana nan mana... Tunda chan din babu abinda take yi... She's totally useless... " "Kaci gidanku da she's useless... " inji Ummah, turo baki yayi yana cewa "nidai kawai ta kwana... Nima zan kwana... Gibe sai in maidata... " ya fad'a mata yana fita daga dakin, ummah kallon tasleem dake faman sakin ajiyan zuciya tayi sanann tace "ki tashi ki watsa ruwa..ki fad'a maau abinda zaki ci... " Rashida kam tunda take b'ata taba ganin real tashin hankali irin na yau ba, tunda ta koma gida ta shiga dakinta b'ata sake fitowa ba, Tasha kuka har ta godewa Allah, wajen karfe biyar data Dan daina kuka ta kira tasleem Don still tasan amfanin kusancinsu bai kare ba, she still need her for the bigger part of her plan, har kiran ya tsinke baa daga ba, sake kira tayi amma baa daga ba, sabon kuka ta farayi Tana cewa "shikenan sun gano ni... Shikenan... Sun gano ni... Wayyo na shiga uku... " ta dafa kanta, daidai lokacin da mahaifiyar ta ta shigo dakinta, "su wa suka gano ki..." mum dinta ta tambayeta, da sauri rashida da idanuwanta suka mugun kumbura ta fara cewa "mami ba komai.." ta fad'a tana goge face dinta trying to look normal, mahaifiyar rashida is a kind and nice woman, abu guda daya da yake slacking in is not caring or being vigilant kan yaranta, duk abubuwan da rashida ke ciki b'ata taba jajircewa kan she most tell her what's the matter ba, kawia in ta tambayeta abinda ke damunta datace mata nothing shikenan sai ta zauna kan hakan, inda Shes a vigilant mother da zata gane her daughter needs a comforter, b'ata taba ganinta cikin so. Much tears kaman yau VA amma her mood and swollen eyes da take gani kullum ya wadatar ta gane daughter dinta Tana da Babban damuwa tare daita, amma data tanbayeta tace mata babu komai sai a wuce wajen, amma yau ganinta cikin so much tears yasa hankalinta ya tashi, da sauri rashida ta ajiye wayar dake hannunta Tana goge face dinta, "ban gane ba komai ba... In kamaki kina hawaye kuma kice min ha komai?... Kina nufin bani da hankali kenan kou kuma ban chanchanci ki fadamin abinda ke damunki ba..." ta fad'a Tana zama gefen gadon da rashida take, "aa mami ba haka bane... Kawai..hmmm kawai... Kaina ke min ciwo... "b'ata k'arasa ba mahaifiyar ta tace "ke kar ki. Maidani yar iska mana... Ya zaayi in ganki kina kuka yanzun nan Kina Cewa sun ganoki kuma kice ciwon Kai... Now ki fad'a min abinda ke damunki kou kuma in hadaki da mahaifinki... Remember he is coming back today.... " ta fad'a mata, da sauri rashida tace "daman mami... " ta fad'a Tana shuru saboda tashin hankali, Tama rasa yanda zatayi ta fidda kanta daga wanann matsalar, "nidai mami... Kawai Karki fadawa daddy... Bana jin dadi ne.... Kullum raina ke baci... Kuma ban san abinda ke damuna ba... Shiyasa kike ganin na rame..." ya fad'a da gaske babu wasa, "Bangane abinda kike nufi ba... Kince an gano ki... Me kika yi aka gano ki... Give me straight answers...."mum dinta ta daka mata tsawa, jiki Na Rawa tace "mami ni ban ce ba... Wallahi ba haka nace ba... " ta fad'a bursting Into another tears, "wato bazaki fadamin what you're up to ba...you won't tell me kou..." ta fad'a looking so angry, "mami babu komai... Dan Allah kar ki fadawa daddy.... "ta fad'a cikin kuka sosai, mikewa mom dinta tayi tare dacewa "shikenan tunda bazaki fadamin ba... I will find out what it is myself... " ta fad'a Tana kokarin barin dakin, "wallahi mami baj kamata kiyi bincike kaina ba... Kawai na fad'a maki ban jin dadi ne... " ta fad'a cikin kuka, mom. Dinta b'ata sake kallonta ba ta bar dakin, Tana fita rashida ta sake dailing number tasleem Don ta San halin mom dinta da bluffing so kou kadan b'ata da damuwa kanta the only problem dake damunta yanzu is yanda tasleem b'ata daukan wayarta, b'ata San Tana palace ta bar wayar gida ba, abinka da mutum Mai mugun niyya sai duk hankalinta ya tashi Tana tunanin ganota tayi shiyasa ta daina daukan call dinta, kawia babu abinda take aiyanawa a ranta sai if har tasleem ta rabu daita yanzu then her plans is not going to work, indai har tasleem tayi fushi daita she's in big trouble because babu Wanda zai sakawa yarima magani a abinci sai ita, tasan how loyal workers dinta suke, kou nawa zata basu ba zai taba sa su suyi abinda take so ba, kuka kawai take ta rasa inda zata saka kanta, zafin yayi mata yawa, ji take kaman ta kira hajiya zainab Don tayi mata magana, tasan dole taslem ta fadawa mom dinta halin da take ciki, amma haka tayi karfin halin dailing number hajiya zainab. Itama mom din rashida na fita ta shiga dakinta ta dauki wayarta tayi dailing number ummy. In kika karanta baki biyaba Allah yaisa ban yafeba. Thanks [3/14, 6:30 AM] +234 703 008 7807: ❤💙💛 Sak'aci 💚🧡💜💛❤💙 ®Zuwairat (ummumaryam) 3⃣8⃣ if you adit my novel with a single word ban yafe ba, don't read if you didn't pay. Bayan ummy ta daga sun gaisa mahaifiyar rashida Mai suna hajiya asiya tace "wai ummy kinsa abinda ke damun yar uwarki?.. Nasan ku biyu ne mata so I am sure Kuna sharing  abubuwa... Pls don't keep me out.... Yarinyar nan ta fara bani tsoro... " ta fad'a  cikin damuwa,  "mami wani abu ya faru ne?..." ummy ta tambayeta, "dazun na shiga dakinta naji Tana cewa an gano ta... Kuma sje was crying sosai...amman dana tambayeta sai tace nothing... Lamuranta sun fara bani tsoro... Dan Allah tell me what you know about her change of attitude.."inji hajiya asiya, ummy b'ata san abinda zata ce ba Don b'ata gane the kind of change of attitude mom dinta take magana ba, "mami ni ban gane change of attitude ba... What's wrong... " ta Fada trying to think of what's happening "yaushe rabonki da ganinta... "shine tambayar da hajiya asiya tayi mata "mami na kwana biyu fa... Na dade van ganta ba.. Ta daina zuwa gidana... Pls What's wrong ..." ummy ta fad'a cikin damuwa,  "ummy you need to sew your sister... Ya kamata ki ganta... Wanann yarinyar ta kare tas Kama  ana dibanta... B'ata cin abinci... She don't stay in falo kaman yanda take yi da...bata magana da kowa... In har kaga tayi magana tou Kai ka fara yi mata... Tun ina tambayar ta abinda ke faruwa Tana min karyar ba komai har na gano da akwai abunda ke damunta... Pls. If you know Tell me... I don't want tl loose this girl... " mahaifiyar ta tafad'a kaman zatayi kuka,  "ikon Allah... Mami tun yaushe kuma ta fara hakan?... The last time dana ganta was da Kika fadamin Tana gidan Dan iya har na kirata tazo gidana... That was it... "ita ma ummy ta fad'a cikin damuwa,  "nidai fadamin if you know abinda ke damunta... Na tambayeta all I get as her mother is nothing...dazun na shjga dakinta unexpected naga ta dora hannu bisa Kai Tana cewa an gano ta... Amma when I asked her tace babj komai... " inji hajiya asiya,  ummy shuru tayi trying to figure out what's wrong with her again because she have convinced her cewa ta bar son yarima kuma she was stupid enough to believe that,  one thing is that love doesn't go Away just like that, "kinyi shuru... You know something kenan... " inji mum dinta,  "mami ba haka bane... Kawai am. Thinking what could be the cause.... Wai ta kawarta... Tasleem Dan iya... Suna tare ne har yanzu?.." inji ummy that is trying to get the whole thing "why zakiyi irij wannan tambayan?...am asking you and you're answering me with a question.... " "mami Sorry... Inason in sani ne Don in ji if it have something to do with her best friend... " ummy ta fad'a mata "eh suna tare... Dazun ta dawo daga gidanta... " nan take ummy taji gabanta na mugun faduwa har sai da ta dafa chest dinta,  she feels something very bad ia happening, salatin data saki yasa hajiya asiya cewa. "what's wrong pls... I know kin San wani abu... " "mami... Babu komai...kawai dai ina tunanin it have something to do with her friend ne tunda kince daga chan take kuma ta dawo da bad mood... Bari in kirata if possible tazo gidana in tambayeta... Kou Me kenan zan fad'a maki..." ummy ta fadawa mum dinta,  ba karamin tashin hankali ta shiga ba Don kawai Tana kokari ne ta daidaita kanta amma Allah knows she's feeling so much heat from her body "kina nufin baki San komai ba kenan... " inji hajiya asiya that is not convinced da abinda ummy tace "eh ummy.... But if I asked her zan fad'a maki... " inji ummy dake tsoron fadawa mahaifiyarta cewa her beloved 22 years old innocent sister Tana da evil thought to the extent of becoming friend to  tasleem Saboda she's in love with her husband,  wanann zai zama the longest explanations da zata bawa mum dinta, kuma tasan komaj kanta zai dawo tunda she knows from the beginning but refuse to talk "you know Allah bazai kamani kan abinda ban sani ba... So if you know abinda ke damun younger sister dinki kuma kin boye ke kika sani.... " inji hajiya asiya,  shuru ummy tayi alaman she's feeling guilty, da kyar ta samu courage din cewa "mami bari in kirata... Kou kuma zan aika driver na ya dauko min ita in tuhumeta..." ta fad'a calmly, "Dan Allah mami kar ki damu kanki... Kinji kou... " hajiya asiya da b'ata yarda da duk abinda take cewa ba ta katse wayarta without saying a word. Hajiya zainab kam tunda sukayi waya da tasleem ta fad'a mata abinda ya faru ta zauna Tana tunanin ya rashida da tasleem suka hadu in the first place, ta tuna komai because yarta b'ata boyewa mutanen waje wani abu balle ita, ta San yanda rashida tayi approaching tasleem da maganar kawance,  tasan yanda ta dinga bibiyarta hae tasleem ta zama so close to her,  which now she's thinking no any Girl will do that without any intention,  she knows how she pamper tasleem above all her friends,  she's obedient calm and gentle that ita kanta ta yarda daita Tana murnan her daughter ta samu good and wise friend that zata dinga b'ata advice,  but now tasan something is really wrong,  bazata iya pointing finger at what ever it is ba amma ta San babu macen da zata tashi tayi approaching mace yar uwarta da maganar kawance without meeting each other before kou kuma through school da sauransu,  at times mace na iya cewa let's be friend amma in kun Dan saba da juna Kuna haduwa a school kou neighbors da sauran su,  amma haka nan mutum ya binciko ka yace ku zama friends kayi hattara da such people,  some of them are after something,  believe me kou ni nan wasu da dama zasu nuna maka Lets be friends, when I started writing sabo zaka samu wasu sunzo da maganar ku zama besties,  as foolish as I am sai ince OK amma daga baya na gane they're dangerous,  shiyasa yanzu I turn people down because I don't pretend,  duk wayanda suke cewa I want to be ur friend suna samun simple answer sorry we can't be friends because I don't know you and you don't know me, pls kar kuyi misquoting dina,  da akwai real people, wayanda kou baka kusa they will back you up amma they're very few of them. Hajiya zainab is now thinking she have been fooled yanzu data zauna tayi tunanin komai tiryan tiryan, kou kadan batayi blaming tasleem ba because kou ita kanta as big as she is anyi fooling dinta balle silly and foolish tasleem, tunawa tayi da rashin zuwa wedding din tasleem da rashida batayi, ita dai kawia abubuwa da dama are rushing back, tana nan zaune wayarta ya fara ringing,  ahankali ta dauka Tana dubawa sai taga rashida. "talk of the devil... " shine abinda hajiya zainab ta fad'a Tana. Mayar da phone din ta ajiye, kou kadan b'ata son magana daita,  Tana kallon phone din ya tsinke,  wanann rashin daukan wayar yasa hankalin rashida mugun tashi fiye dana farkon,  sake dailing tayi  this time hajiya zainab na kallon wayar Tana tunanin ba ita ya kamata ta nunawa wata matsala ba,  yarta zata jawa kunne ta rabu daita,  hakan yasa ta dauki wayar dake faman ringing ta kafa a kunne tare da sallama,  da sauri rashida ta amsa tare da gaisheta da voice dinta da bai fita sosai,  amsawa hajiya zainab tayi sounding very calm,  "mummy Dan Allah kuyi hakuri... Dan Allah ki bawa besty hakuri... It's a mistake... " ta fad'a cikin sabon kuka kaman it's the main reasoning she have been crying,  shuru hajiya zainab tayi Tana tunanin if this girl is playing games then she's playing it very well because jin yanda voice dinta yake da kuma yanda take kuka gets her so convinced,  beyond words,  "me ya faru ne... " hajiya zainab ta fad'a Don jin her own side of the story, "mummy.... Da safe danaje gidan... Besty ta shiga wanka... Shine naje ina Dan zagaya gidan... Sai mistakenly na shiga Bangaren mijinta... Kuma ni ban San nan Bangaren shi bane... Tun lokacin na fadawa besty tyi hakuri amma ina ta kiranta b'ata dagawa.... " ta fad'a cikin kuka sosai, her side of the story sound OK,  babu wnada zai ji da ba ita zai bawa gaskiya ba,  (Kai dai kaji tsoron mugun mutum Mai mugun nufi,  they will never leave you alone har sai sunga sunyi achieving abinda suke so,  treat them like piece of shit still they will hang around not before they love you but because they want to see your end,  because they want to achieve abinda suke so rabbi have mercy on us... Blind any evil eyes da suke kusa damu, an ce pray for your enemy to live long but believe me when some enemies a through with you hmmm you won't even survive it balle kayi masu adu'ar tsawon rai... )   her words sounds so convincing, "kina nufin baki shiga bangarorin gidan ba kenan...ranar it's ur first kenan... " inji hajiya zainab dake neman hanyar gano gaskiyar ta because yanda take magana cikin tausayi gets to her "mummy ranar dana je.. Mun shiga wurare amma bamu gama gani ba... Shiyasa naje... Am sorry pls.. Ki b'ata hakuri...ta yafemin..." ta fad'a cikij kukan dake nuna she have been crying for long and she's tired,  "OK naji... In nayi magana daita zan fad'a mata...kinji kou... So stop crying... " ta fad'a mata cikin rarrashi, "OK Mummy... Na daina kuka... Zan kiraki zuwa anjuma pls mummy... " ta Fad'a yayin da take daina kuka,  "OK... " hajiya zainab ta amsa mata tare da kashe wayarta, ba karamin dadi taji ba data samu labarin tasleem b'ata daukan wayarta,  kawai she's happy she don't have to warn her to stay away from her,  number tasleem tayi dailing Don ta fad'a mata she stand her ground sai b'ata daga ba,  ta kirata ya kai sau uku b'ata daga ba,  nan ta gane ba kin daukar call din rashida tayi ba,  b'ata kusa da wayar ne,  nan kuma murna ya koma ciki. Murnan yarta ta fara sanin ya kamata da kuma taking right decision. Yayinda rashida yake waya hajiya zainab call din ummy ya shigo, suna gama waya da hajiya zainab call din ummy ya sake shigowa,  gabanta taji yana sake faduwa all over again,  "wanann wane irin musifa ne.. " ta fad'a yayin da take kallon ringing phone dinta,  tasan mami have talked to her shiyasa take kiranta,  another fear she's having is kar ummy ta fadawa mum dinta abinda ake ciki don tasan hakan ba karamin tashin hankali zai kawo ba.. Yana iya sanadiyar da zai sa ayi mata aure kou kuma a kulleta daki ta bar fita which will kill her because bazata samu damar aiwatar da abinda ke ranta ba.  Da sauri ta dauki wayar Don kar ya sake tsinkewa, tana kafawa a kunne taji ummy nacewa "ki Shirya.. Na aiko driver ya zo daukan ki.. " shine abinda ummy ya fad'a mata, Tana kokarin magana taji ta kashe wayarta,  "wayyo rana zafi inuwa Kuna.... " rashida ta fad'a cikin gajiya,  If I Can advice her zan fada mata to give up,  but she's like me, muna da determination,  if mutum Mai determination ya saka heart dinshi wajen abu, ba zai taba giving up ba har sai ya samu wannan abun,  so in har determination ya je wrong place sa akwai matsala.  Ahankali ta mike ta bude inda drugs din da ta sayo na pain reliever yake ta balla ta sha sanann ta shiga wanka.  Kou good 5 minutes batayi a bathroom ba ta fito ta saka doguwar riga looking sick ta zauna bakin gadonta,  sake kiran hajiya zainab tayi Don taji if sunyi magana da tasleem,  nan hajiya zainab ta shaida mata itama ta kira bata dauki wayar ba so it seem ta bar wayan wani waje.  Nan take taji Dan dama dama compared to before da take tunanin her ladder to yarima is about to break. Tasleem dakinta dake Bangaren ummah ta shiga tayi wanka ta fito daure da towel, tunda suka zo gidan bataci abinci ba, wai Tana fushi ummah ta doketa, old kayanta dake dakinta da dauki kayan bacci ta saka ta dawo wajen ummah, her clothe is not too decent amma tasan babu Wanda zai shigo batare da neman izini ba sai dai yarima, Tana shiga ta kwanta kusa da ummah, "gimbiya kinci abincin?.." ta tambayeta, baki tasleem ta bide zatayi magana sai aka bude kofar yarima dake faman sauri ya shiga dakin, tunda ya fita kawai yake jin ya dawo dakin, ba Don komai ba sai Don ya cigaba da ganin tasleem da shagwaban da takeyi, shi dai ya lura the first thing that attract him to her is her shagwaba, so mata a dingayiwa miji shagwaba, yana tasiri a Rayuwar maza sosai, kou daga Kai batayi ba, cinyoyinta duk waje, "Kai Kaci abincin?... " ummah ta tambayeshi, "sallah nayi... Na fad'a masu... Su kawomin abinci... " ya fad'a calmly tare da satan kallon tasleem, "gimbiya Kefa... Kin fad'a masu a kawo maki abinci?.. " ummah ta sake asking dinta, kafada ta makale mata without saying a word, "ban son rainin hankali... Nace kin fad'a masu a kawo maki abinda zakici?.. " ummah ta sake fad'a mata sounding angry, "ni ummah banci..." ta fad'a cikin voice dinta da vai fita sosai, "me yasa... " umma ta tambayeta, "uhmmm uhmmm uhmmm... " ta fara cewa kaman yanda yan yara suke yi yayinda suke son fara sabon kuka, zama yarima ya gyara yana kallonta, sai yanzu ya gane maganar ummah da take cewa bai dadewa kafin ya fara damuwa da tasleem all he need is to get close to her, she's so right, it you get close to her you will find many thinhs to adore, "menene kuma... " ummah ta tambayeta Tana shafa kanta, cikin shagwaba tace "ba ke ce kika dokeni ba... " ta fada cikin shagwaba dake hade da kuka "to ai ya wuce... Kice baki jin magana... " ummah ta fad'a Tana murmushi tare da daga Kai ta kalli yarima yayi saurin sauke Kai kaman ba ita yake kallo ba, murmushi ummah ta saki feeling happy with how soon yarima ya fara kamuwa da son tasleem, "ni ummah.... Bai wuce ba... Ban cin abincin..." ta fad'a cikij shagwaba, "aa... Bazamuyi haka dake ba... In baki ci ba zan hadaki da yayanki ya baki abincin... " da sauri tace "ni ban cin abincin hannun baki... " ta fad'a Wanda yasa yarima harzuka, "ummah ki ja mata kunne ta k'ara ce min baki wallahi sai na zaneta... " ya fad'a yana nuna tasleem da yatsa, da sauri tasleem ta kankame ummah alaman Tana boyewa saboda yanda yayi magana da karfi, "Kin dai ji abinda yace..ki bar ce mashi haka... If not in ya kamaki babu ruwana... Kinga dai gidanku daya...sanda zai zaneki bana kusa balle in hanashi.. Don haka ki shiga Hankalinki.... " ummah ta fad'a mata Tana shafa kanta, "na daina... " ta fad'a Tana turo baki "aa kar MA ki daina... Banson kin daina... Nafison ki cigaba yanda zanci ubanki da hujja... " ya fad'a mata atakaice "ummah ki fad'a mashi ya daina zagina... " inji tasleem dake magana kaman Tana koyan magana Don tsabagin iya shagwaba, "ki rama tou..." ya sake fad'a mata, ummah shuru tayi Tana sauraron yanda su biyu ke magana, tasan dukkansu babu Wanda zafin ya Kai ranshi especially yarima, tasan maganar nashi a baki ne, "ki bar mayar mashi da magana... Kinji gimbiyata... " inji ummah, "tou...amma ki fad'a mashi.. Ya bar sakani kneeling... " tasleem tafad'a Tana kokarin fashewa da kuka, Kai ummah ta daga zTa kalli yarima sai yayi saurin dauke Kai yana murmushi "wato har kneeling kake saka ta kaman wata student kou... " "ummah AI wanna student ce... Tafi wasu student din dakikanci... " "rufe min baki... " ummah ta fad'a mashi "kar ka ra... Kana jina... " ta fad'a mashi "ke bana fad'a maki kar ki fad'a mata ba... " yarima ya fadawa tasleem dake manne da jikin ummah, "bazaka yi min shuru ba... Ranka zai baci wallahi... " ta daka mashi tsawa, sai lokacin yayi shuru amma bai daina hararan tasleem dake turo baki ba, itama kallon shi tayi tare da sake zumburo bakinta, Kai ya daga mata alaman zamu hadu dake, abinci aka kawo mashi ita kuma ummah ta umarce su a Kawowa taslem fruits, nan aka kawo mata ta baje Tasha ta koshi kaman ba ita bace take cewa she's on hunger strike ba, shima yarima abincin shi yaci duk in silence, ummah mikewa tayi ta shiga bathroom ya rage su biyu, kallonta ya tsaya yi amma ita kou a jikinta, sai da ta koshi ta ture bowl din gefe guda Tana Dan shafa kanta "ni walahi ummah in da kika mare ni ciwo yake min... " ta fad'a tana kokarin kuka, ummah dake adu'a kallonta kawai tayi tare da girgiza Kai bata ce komai ba, shima yarima girgiza Kai yayi yana mamakin irin wannan hali na tasleem, jin anyi shuru baa tanka mata ba yasa ta fara kuka Tana cewa "kumatuna!..." ta fad'a Tana dafa inda ummah ta bugeta, "oh. Ni na jawa kaina... " inji ummah, yarima couldn't believe such people are still alive, he can swear babu abinda ke damunta amma salon tadawa mutane hankali, "ke dalla kiji ki. Kwanta... Rubbish... " yarima ya daka mata tsawa, sauri ta tashi ta bar dakin hannunta kan cheek dinta Tana kuka, ummah rasa abinda zata ce mata tayi haka ta bar dakin, sai da ta fita ya kalli ummah dinshi tare dacewa "see what you gave me as wife... Yaushe wanann yarinyar zata iya daukan responsibilities..." bai karasa ummah tace "dalla rufemin baki... You're talking kaman you don't like it.." ta fad'a Tana hararanshi, Dan Murmushi ya saki tare da cewa "there's nothing to like about that silly stupid child... " ya fad'a yana kokarin mikewa "Kai dai ka riga ka iya karya... Face to face kake min karya bayan I see how you look at her..." da sauri yace. "ummah AI wannan yarinyar abun kallo ce... dole in kalleta...kou mahaukaci na son drama.. She's so. Full of drama... " ya fad'a wearing a smile, "Kai ka sani AI... "ta fad'a mashi atakaice, good night yayi mata ya fice daga bangarenta zuwa nashi, yana shiga ya sauya kaya zuwa jallabiya ya duba inda yake ajiye drugs dinshi, duba date din aspirin yayi yaga bai kusa expire ba, ahankali turawa yayi cikin aljihunshi yana sakin murmushi tare da fita daga Bangaren shi, bangaren ummah ya nufa yana cewa "going to witness more drama... " ya fad'a walking majestically. In ki karanta baki biyaba Allah yaisa. Thanks [3/14, 6:31 AM] +234 703 008 7807: ❤💙💛 Sak'aci 💚🧡💜💛❤💙 ®Zuwairat (ummumaryam) 39 For people still asking for how to pay it's just 300 through bank 0024878383 stanbic Zuwairat haladu sai ki tura screenshot zuwa 08106102727 kou kuma katin mtn kou vtu or transfer zuwa 08106102727 ta whatsapp, pls I will prefer a dinga turo katin ta whatsapp in digits ne Don if message ne sai ace ban replying da wuri kuma am committed ne. Nagode da so, my new members tnx you, I have all your contacts in my email so muna jone Insha Allah. Hannunshi biyu cikin aljihun jallabiyar dake jikinshi ya shjga Bangaren ummah,  kou kadan baiyi fargaban zata ganshi ba because yasan hardly ta fita daga bed room dinta sai indai baki tayi kou kuma Tana son motsa jiki,  kofar dakin da tasleem take ya nufa ya tsaya a bakin kofar face dinshi dauke da murmushi,  yana dora hannu kan abun bude kofa ya daure face Don MA kar raini ya shiga tsakanin su,  shi bai yarda kou auren so yayi a raina shi ba  he respect people and he want to be respected,  yana bude kofar ya hangeta kwance tsakiyar gadon ta dora pillow bisa kanta sannan Tayi ruf da ciki,  kayan baccin dake jikinta yayi sama sosai so sauran kadan bombom dinta ya fita,  ahankali ya maida kofar ya rufe sannan ya Taka zuwa bakin gadon ya zauna, legs dinta dake daukan ido ya kurawa ido for almost a minute kawai sai ya saki murmushi tare da girgiza Kai yana shafa face dinshi,  he can't believe shine yau zaune yana kallon wannan yarinyar, sai yanzu ya gane it's not good to make someone your enemy for no good cause, tunda ya tashi bai taba cewa ga laifin da tasleem tayi mashi ba  shi kadai ya dauketa enemy har in suka hada ido daita sai ya watsa mata harara which is saying stop looking at me,  bai taba tsayawa ya lura da adorable side dinta ba,  before babu abinda ya tsana kaman shagwaba dinta,  yana kallon yanda mum dinshi ke daga hankalinta saboda ita,  Ashe wanna shagwaba is something adorable Wanda shi bai sani ba,  kou dayeke bai taba zama daita waje guda VA sai da aka yi masu aure,  just few moments with her ya Nuna mashi how adorable she is,  ahankali ya saka hannu ya cire pillow dake kanta,  mosti tayi da legs dinta ya kallesu, hannunshi ya daga zai dora kan legs dinta,  kusa da legs dinta ya Kai tafin hannunshi feeling like to rub them, shi dai ba kallon kegs din mata yake ba amma yasan VA ko wacce mace ke da legs Mai daukan ido haka ba,  wato bmohis products da take amfani dashi ya amsheta sosai,  sai da hannunshi ya Dan taba leg dinta instead ya shafa sai yayi tapping dinta alaman he is waking her hope,  bata motsa ba,  sake tapping leg dinta yayi a little harder dana farkon, kaman wata mahaukaciya ta tashi a gigice Tana fashewa da kuka tun bata bude ido ba,  inda ya Dan taba take shafawa Tana "kafata... " ta fad'a kaman Tana mafarki,  ahankali ta bude ido sai ga yarima daya hade rai kaman bai taba Daria ba kusa da inda take kwance,  da sauri taja baya Tana murza legs dinta, "kafata... " ta sake fad'a yayin da ta Kai karshen gadon,  "Meye... " ya tambayeta babu alaman wasa,  "kaine.... Ka bugamin kafa... " ta fad'a Tana kukan da babu hawaye "lallai...sannu toi.... " ya fad'a mata dropping his ego,  turo baki tayi tare da daina kuka amma bata daina murza wajen ba,  hannu ya saka cikin aljihunshi yana cewa "magani na kawo maki..."ya fad'a yana fiddo aspirin daga cikin aljihunshi,  Dan bata face tayi saboda how she hates drugs tace "na...Meye... " tafad'a cikin yauki, "na kumatunki dake ciwo... " ya fad'a yana kallon yanda take kallon maganin hannunshi, "ni AI ya Daina...." "aa bai daina ba... Bari in dauko ruwa kisha... Kar kumatunki su kumbura... " da sauri ta shafa cheeks dinta tare da latsa inda ummah ta mareta tace "nidai ya daina... " ta fad'a without caring ta gyara rigar ta dake samaN cinyarta,  shi kuma sai satan kallonsu kawai yake,  wani irin ajiyan zuciya ya saki sannan yace "yanzu kina nufin haka nan na wahalal da kaina nazo kenan?... " ya fad'a looking at her shoulder,  shuru tayi Tana turo baki ta rasa abinda zata ce mashi, "yanzu ya zaayi kenan " ya fad'a mata calmly,  shuru tayi bata amsa mashi ba still babu abinda take sai murza inda ya Dan bugeta tare da turo baki,  kallon hannunta yayi tare dacewa "wajen ne maki ciwo ne har yanzu... " ya. Fad'a mata trying to start a conversation with her amma kou kadan bata son haka,  komai dadin da take ji in har ta ganshi mancewa take da dadi,  she knows nothing in tana tare dashi sai tsoro da fargaba,  kou kadan bata son zama inda yake,  inda zai gane yanda take ji if yana kusa da inda take da bazai zo inda take ba,  Kai ta daga mashi ahankali, "wai me yasa komai ke maki ciwo?... " ya sake asking dinta,  still shiru tayi bata amsa ba, shima shuru yayi ya rasa abinda zai ce mata,  duk ta takura a jikin gadon,   "hmm baki son magana da baki kou... Shikenan...bari in tashi... " ya fad'a yana mikewa ahankali, Dan ja baya tayi kaman irin lion ya motsa din nan,  ganin yanda taja baya yasa yace "in kina nuna kina jin tsoron haka zai sa in dinga dukanki wallahi... Wai wani abu nayi maki da zaki dinga acting kaman I have touched your health...i. don't like this behavior... "  ya fad'a cikin borin kunya,  the more yana magana the more Tana ja baya,  yanda take rakube jikin bango want to make him hold her up to his body, she's so. Adorable, yana son yaga ta sake dashi  it seem so fast but it's what he feels,  inda zaa kasheshi bazai yarda zai hangi wani abu adorable a jikinta ba amma tunda ta dawo daga India yaga the new her,  it's the first Time daya kura mata ido and he see glow in her eyes, bai dauki abinda ya gani serious ba until ya fara ganin wasu hali tare daita wanann ba kowa ke dashi ba,  bai san important din shagwaba ba sai da ya zo kusa daita,  bai san he's a big fan of such behavior ba sai a kanta,  yana iya spending hours yana kallon yanda take behaving before he thinks he hates her attitude but ya gano ba hatred bane it's something else,  something else have been hiding in the hatred he showed her which his too proud to notice,  sai yanzu yake tunawa da yanda kou kallon inda take bai son yi,  bai mata magana,  kou gaidashi tayi bai amsawa unlike the other members of the family. He wonders why his feelings was different towards her, "nidai zan tafi... " ya sake fad'a mata,  b'ata amsa mashi ba,  shi kuma bai tsaya ba ya fice,  kofar tabi da harara Tana cewa "iskanci kawai... "ya fad'a Tana shafa inda ya taba tare da murguda baki Tana komawa ta kwanta without single feeling or what's so ever for him. A Bangaren rashida kokarin daidaita kanta tayi before ta shiga wajen sister dinta,  she wears a broad smile tun wajen yaranta dake compound din da home lesson teacher dinsu,  she smiles and laugh amma her face doesn't look it, indai Mai hankali zai kalleta zai gane dariya da murmushin da take bai Kai throat dinta ba balle ya wuce ciki,  kou yanayin ta shows Tana cikin serious problem, ta rame sanann ga swollen eyes upon it, ciki ta shiga inda ummy tayi ready Tana jiran zuwanta,  Tana shiga falon ummy ta Mike tsaye with out answering  her sallama tace "yau din nan ina son ki fadamin manufaki rashida.... " da sauri rashida that is trying to be normal tace "anty... Ban. Gane ba... Manufar me kuma... .." b'ata k'arasa ba ta ji saukan Mari, ji kake tass,  da sauri rashida ta duka kasa tare d dafa cheek dinta, "this is what you're going to keep getting until you tell me what your mission is and who is leading you... Nasan ke rashida dana koya da bayana baki isa kiyi wanann hankalin na getting close to someone just because you want to take something from them ba... So yau Mai rabani dake sai Allah... Tell me what you're up to... " ummy ta fadawa rashida da duk hankalinta ya tashi saboda yanda ummy keyi mata magana in a tune da b'ata taba yi mata ba,. "anty... "ta fDa Tana fashewa da kuka, . "Wllahi kar ki kuskura kiyi kuka... Wait until you see what I have in store for you... " ta fad'a Tana barin rashida nan wajen,  da sauri ta shiga  ciki kou minti daya full batayi ba sai gata ta dawo da belt din mijinta a hannunta,  mikewa rashida tayi dataga da gaske sister dinta take,  : "ina zaki... Come back here before I launch this belt on you... I will beat the devil out of you yau din nan... Ba dai mugun hali ba?... Shey kunya kikeso ki. Kawo upon our family... Duniya ta dauka wata ta kwacewa kawarta miji... Now zauna ki fadamin what you're up to... Ki bar ganin ina rufa maki asiri wajen mami... Ni nan na isheki wallahi.... " ummy ta fad'a Tana nuna rashida da belt dake hannunta, rashida dake tsaye bakin kofa kasa magana tayi sai kuka,  she wish bai zo wannan extent din ba,  but now nothing os going to make her change her mind,  not after she have come so close to achieving her dream,  she's so close that babu Jan idon da zaayi mata zaj sauya mata raayi, "wallahi anty.... Ni ban san... Abinda... Kike..nufi.. Ba... Tasleem ta rokeni kar in barta... Shi yasa... But i have no Intentions....:" ta fad'a cikin kuka sosai while rubbing her cheeks,  "rashida look at your self... Jibi yanda kika koma kaman ba ke ba.... Take a look at your self...is this you?...you made me believe komai is OK.. Ashe you're lying.. Yaushe kika koma haka?... " inji ummy sounding so angry and furious. "wallahi anty... Babu komai...stresa din service ne... " ya fad'a Tana kuka while standing a bakin kofar ready to run daga gareta Don kae ta doketa, "ban yarda ba... Nkw come back here mu zauna muyi magana... " ummy ta fad'a Tana jefar da belt din tare da zama Tana kada legs ahankali, kana ganinta kaga First class angry person, sai nishi kawai take,  abun har daure mata Kai yake manufan rashida,  cikij tsoro rashida dake kuka tazo ta zauna Dan nesa daita, "now tell me meye manufar ki...tell me... Rashida... Who is trying to lead you astry... Don wallahi in ma mutum ke baki such evil character ya gama dake... Kina ganin family din sarki zasu yaeda kizo from nowhere ki shigo family dinsu?... Kar ma a je wajen Don kou ni nan I won't let that happen... "wani irin kallo rashida tayi mata na second guda ta sauke eyes dinta tare da cewa "anty... Ki tambayi mami ki gani... Mum din taslem ta dinga kira... Wai wai ya akayi na daina zuwa gidnasu....amma ni... Na Manta dashi..."b'ata k'arasa ba ummy tace "wallahi karya kike... You're lying... Kawai deceiving dina kikayi.... Har bikin baki je ba just because inyi believing...but after biki kina zuwa gidansu... What is your plan... "Ummy that is not convinced da abinda rashida ta fad'a mata ta sake asking,  cikin kuka rashida ta cigaba dayi mata karya amma Sam b'ata yarda ba kawai she's still asking what's her plan,  "sister ki bincika ki gani... Ita kanta tasleem tace zata hadani dashi... Hakan yasa nayi fushi daita na dawo gida ina kuka... Wallahi ki tambaya kiji... " rashida ta fad'a mata "babu binciken da zanyi... Kawai zai fadawa mami komai... " da sauri rashida tayi kneeling Tana cewa "anty in kinason ganin annabin rahama kae kiyi min haka... Wallahi in har kikayi wannan maganar da mami aure zaayi min... Kou service dina bazaa bari in gama ba...pls... " "yes... It's better... Ayi maki auren... Da kiyi abinda zai jawo mana kunya... " hannu rashida ta dora a Kai Tana kuka sosai Tana pleading ummy Tana cewa "indai tasleem's ne zan rabu daita... Bazan k'ara zuwa gidan ba... Ki bari in gama service dina then you can do what ever you waant..." ta fad'a cikin kuka mean while cikin ranta Kam Tana tunanin by then komai yayi daidai,  ummy shuru tayi Tana kallonta, tausayi kawai take bata, babu wnada zai zauna and watch her sister goes through a lot like this,  "Dan Allah ina rokanki... Kar ki fadawa mami... " inji rashida that is on her knees. Ajiyan zuciya ummy ta saki tare dacewa "zan baki last chance.... If I hear anything again wallahi sai na fadwa mami... " da sauri rashida tace "tou anty.. " "pls tell me things..kinga ni yayarki ce... Kuma mu biyu kawai ne mata... We should rub minds together before baki da abokin shawara sai ni amma tunda maganar son Aliyu ya taso na baki advice shikenan Kika bar shawara dani...ki ka koma wajen wayanda sai dai su sakaki nadama... I havr been telling you ki dinga adua... Indai Aliyu mijinki ne babu Mai hanawa.. Amma pls get rid of dirty habits... Wallahi it doesn't pay... Baki ganin mutanen kirki basu tsira ba?.. Balle mutanen banza... So pls... Be a good girl again... Ki fidda yarima daga cikin Ranki... Pls... " "easy said than done..." rashida ta fad'a cikin ranta,  yanda sister dinta ke cewa ta rabu da yarima Kaman it's a piece of shit, kaman it's like removing torn,  b'ata san it's the hardest thing she can  never do ba, daman baki yana iya zama a kano yaje London,  haka maganar ummy yake wajen rashida,  kawai jinta take,  amma Mai rabata da ida niyyar ta sai dai mutuwa kou shi ya mutu that's the day she will give up, wani irin jaraba aka dasa mata a zuciya,  "wallahi babu Wanda ya isa ya hana naki zuwa inda kike... Allaj bai baiwa bawa wanann daman ba... In dai kika ga abu bai zo gareki ba then definitely it's not yours... Kuma da zaran you do other wise Don samun abinda ba naki ba kin Kama hanyar hallaka... So if Allah ya kaddara yarima zai so ki da legs dinshi zaizo inda kike... " rashida b'ata bari ta k'arasa ba tace "ni anty ki bae maganar yarima... Ni da gaske na hakura dashi... Allah ya bani wnada zai so ni kaman yanda ni naso shi ..." ta fad'a sounding very real,  she gets to ummy with her statement,  yanda tayi magana yasa taji tausayinta kuma she believe her again,  like I said rashida is a good player "insha Allah zaki samu... Kawai ki bae saka kanki cikin damuwa...i want you to be yourself again...pls... " "OK anty... "ta amsa mata. Nan dai rashida ta shiga chan free room da take sauka duk sanda tazo gidan,  sake kiran tasleem tayi taji baa daga ba. Ita dukda hajiya zainab ta fad'a mata itama ta kira baa dauka ba b'ata yarda ba,  gani take it's all plan. Amma b'ata yarda ta sake nuna damuwa ba because she's spending the night a gidan ummy so she want to look OK. Yarima kam bai samu baccin kirki ba,  as usual hannunshi cikin wandonshi ya kwana kawai yana tunanin kafar tasleem,  abunka a 32 without woman he feels he want something,  da kyar ya samu bacci yayi gaba dashi,  bayab sallah asuba ya kira Umar ya dauko mashi kaya daga chan Bangaren Wato gidanshi,  haka nan he feels like looking his best because of her, yasan ita b'ata damu dashi ba amma Now shi yasan ya damu da ita, so at least he should look OK, yasan in har zata kalleshi kaman yanda shi ya kalleta yaga uniqueness in her then itama zata gani in him,  kaman yanda mace zatayi kwalliya don ta burge namiji haka shima yayi ba Don komai ba sai Don shima ya burgeta. Wajen karfe goma ya shigo Bangaren ummah da sallama babu abinda ke tashi sai kamshin turarenshi masu shegen kamshi,  taslem na zaune kusa da ummah rike da cup, sallama yayi ummah ta amsa mashi while ita kuma tasleem ta gyara zamanta without answering or looking up,  wucewa yayi ya durkusa ya gaida ummah ta amsa Tana mashi teasing  ya saki dariya,  tasleem dake shan tea tabe baki tayi irin Tana jin haushin yanda ummah ke mashi wasa,  kallonta yayi yaga ta maida hankali kan abinda takeyi kaman Allah baj ajiyeshi wajen ba, " ke!..." ya fad'a sounding so husky,  da sauri ta daga kai jikinta na rawa har tea dake hannunta na neman zubewa "Meye haka... " inji ummah "ummah b'ata amsa sallama ta ba.. Sanann kuma b'ata gaida ni ba.... " ya fad'a kaman yana fushi,juyawa ummah tayi ga tasleem da hannunta ke rawa tace "ya akayi baki gaida mijinki ba... " ummah ta tambayeta, Tana turo baki tace "ummah... Bashi bane... Jiya... Da dare...ina bacci..." tun b'ata k'arasa ba both ummah da Aliyu sukaji wani irin kunya,  ita ummah was thinking zata ce yayi kokarin neman ta ne,  shi kuma Aliyu yana tunannin zata tona mashi asiri ne,  "ya shigo dakin... "ummah b'ata bari ta k'arasa ba tace. "dalla rufemin baki kidahuma banza kidahumar wofi... " aikam sai ta fara kuka Tana cewa "ummah... Nan dina ya buga da karfi fa... " ta fasa Tana nuna saman cinyarta inda Aliyu ya taba,  AI tunda ta bude baki Tana magana Aliyu kasa daga kai yayi,  he can't believe shi zatayi disgracing haka gaban mom dinshi ba,  bayan duk yake cika baki a wajenta, kou kadan bai ji sauki a ranshi ba dukda yaji mum dinshi ta hantareta,  so yake ya Mike daga dakin amma ya rasa ta yanda zai bi,  ji yake kaman ya nutse a kasa, abun biyu ya zame mashi,  GA kunya da yake ji sannan kuma ga kukan tasleem dake tashi a kunnenshi, da kyar yayi halin maza ya Mike,  ya Kama hanyar waje,  ita kam ummah b'ata ji komai ba Don ta lura that he cares for her,  "ina zaka kuma?.. Ka tsaya a kawo breakfast mana... " ta fad'a mashi, "ummah.... Zanje... Bangarena... Zansa a kai min chan... " ya fad'a cikin bold stammer saboda yanda kunya ta lullubeshi,  abinda da Dan tsoho da tsohuwa yana da kunya sosai,  bai da wanann halin da yaran zamani,  at least ba a gaban iyayenshi ba,  he gave them that total respect, bai k'ara cewa komai ba ya fice daga dakin,  wajen karfe 11:30 ya kira number ummah,  bayan tayi picking yace "ummah. Ina jiranta... Kou in tafi... " ya fad'a cikin calmness, b'ata ce komai ba ta katse wayar  nan tace tasleem ta dauko hijab dinta su tafi,  aikam sai tace zatayi wanka,  zatayi fitsari,  ta dinga lissafo excuses kala kala,  ganin ummah zata Mike yasa tayi saurin daukan hijab dinta ta fita kaman tayi kuka,  inda motar yarima ke tsaye ta nufa hijab dinta sai jan kasa kawai yake, Tana zuwa ta bude gidan gaba,  daga idanuwa yayi kafin ya bude baki yayi magana sai tayi saurin rufe mashi ta koma baya,  face dinshi kaman bai taba dariya ba,  kawai he knows the only problem he is going to have with her is her mouth, he knows he like her amma she's too lousy and God knows he hate loudness. In kika karanta baki biyaba Allah yaisa. Thanks[3/14, 6:31 AM] +234 703 008 7807: ❤💙💛 Sak'aci 💚🧡💜💛❤💙 ®Zuwairat (ummumaryam) 40 For people still asking for how to pay it's just 300 through bank 0024878383 stanbic Zuwairat haladu sai ki tura screenshot zuwa 08106102727 kou kuma katin mtn kou vtu or transfer zuwa 08106102727 ta whatsapp, pls I will prefer a dinga turo katin ta whatsapp in digits ne Don if message ne sai ace ban replying da wuri kuma am committed ne. Nagode da so, my new members tnx you. Cikin silence yayi tuki yana tunanin yanda zai shawo wannan surutun na tasleem,  the last thing she will do to him is ya tabata kuma taje Tana fadawa mutane ga abinda yayi mata,  yasan she will even say it with details saboda ya kusa she's good in explaining things. Haka ya dinga kallonta ta mirror har suka isa gida,  shi dai abinfa yake nema yanzu is yanda zai jawota ciki ta keeping komai na tsakanin su sirri before she starts disgracing him a wajen friends dinta,  yana parking ta fita da sauri zuwa part dinta,  masu aikinta har rungumeta sukayi Hindu na cewa "wallahi hajiya kaman Kinyi wata baki gidan nan...." ta fad'a mata,  murmushi kawai tasleem tayi ta shiga ciki zuwa wajen phone dinta dake kan mirror, nan taga misscalls din Rashid's kaman 50 plus,  Dan zaro idanuwa tayi sai kuma ta tuna da abinda ummah tafad'a mata sai ta sauya yanayin face dinta,  wayar ta dauka ta zauna a bakin gadonta Tana sakin ajiyan zuciya,  duk advice da ummah ta b'ata d abubuwan da ummah ta fad'a mata game da rashida doesn't make any sense to her,  ita gani take kou da kuwa an amshe yarima daga gareta hakan bai dameta ba because b'ata damu dashi ba, bai da wani amfani a Rayiwarta balle ta damu what happens to him, her only problem is batason ummah tace b'ata bin umarnin ta but Allah knows bazata iya rabuwa da rashida ba,  Rashid's have entered her blood stream with her kindness and sweet word that it will be difficult for her stay from her. wayar ta bude tayi dailing number rashida. Gari na wayewa rashida ta bar gidan yayanta Don kou kadan b'ata sake ba,  gani take ummy might be watching her and Sam hakan baiyi mata dadi ba,  before she left sukayi plan da ummy kan ita ummy zata kira maminsu tayi mata karya yanda bazata zargeta ba,  ita ummy believes dagaske rashida have changed so she want to stand by her, batasan yanzu she have gone far in her plans that nothing will change her mind ba,  kou breakfast batayi ba ta bar gidan Don ta koma gida, kafin ta iso gida ummy ta kira mami ta fad'a mata karyar abinda ba haka bane and itama she trusted her so she believed, tun da ta fito take kiran number tasleem kou zata ci saa ta dauka amma shuru,  she feel like going to her house amma she won't do that har sai sunyi waya kar taje yarima yasa ayi disgracing dinta tunda tasan dole ya rike face dinta,  haka yasa kawai ta dage da kiran tasleem Don Taji ya komai amma b'ata daga ba,  kou breakfast b'ata iya yi ba ta shige dakinta looking normal,  kulle kofar tayi  ta kwanta rike da wayarta Tana dailing number tasleem non stop, wajen 1 taji karar wyarta yayinda bacci ya fara daukanta,  a firgice ta dauki wayar tana ganin taslem ta saki wnai irin ajiyan zuciya sanann tayi picking jikinta na rawa,  Tana dagawa ta fara cewa "haba besty... Me yayi zafi haka?... Ban San zakiyi min haka ba... Ban. San kina iya kaurace min haka ba... Wayyo tasleem kawata... Ki yafemin komai ya wuce pls... " rashida ta fad'a Tana fashewa da kuka,  dukda ita tasleem sarauniyar kukace sai da taji babu dadi,  farat guda taji jikinta yayi sanyi,  "it's not what you think at all...kinsan babu abinda zai faru in rike ki a raina..tun jiya wanann mutum ya kaini wajen ummah har ta bugeni...saboda ya kai karata ina barin mutane su shiga Bangaren shi,.... Kuma ban tafi da wayar ba... Shi yasa... Amma kou me kika yi ai ya wuce... Wannan mutumin bai isa in yi fushi dake ba... Daman fushin danayi na fargaban abinda zai biyo bayane kuma anyi ya wuce.... " inji tasleem,  wani irin ajiyan zuciya rashida ta sake saki saboda sanyin dataji a ranta,  "besty am sorry in bugeki saboda Dani... Nayi maki alkwarin hakan bazai sake faruwa ba..." b'ata k'arasa ba tasleem tace "haba besty stop apologizing...ya wuce ai... " "wallahi dana ji baki daukan wayata har nace zanzo gidanki kou kasheni zakiyi ki kashenj in har hakan zai sa ki daina fushi Dani... " ajiyan zuciya tasleem ta saki dataji tayi maganar zuwa gidanta, iirn yanda ta saki ajiyan zuciya ya nuna da akwai matsala "pls what is the problem..." inji rashida,  "babu komai... "tasleem ta fad'a cikin sanyinmurya, "aa ban sanki da haka ba... Yanda kika saki ajiyan zuciyar nan nasan da akwai magana... Dan Allah ki fad'a min.... " inji rashida cikin tsananin damuwa "wallahi besty... Ummah ce... Tace kar... Ki k'ara....Zuwa... Gidan... " tasleem ta fad'a mata,  idanuwa rashida ta zaro yayin da hawaye na taruwa, "wallahi Allah na gani ni ban son rabuwa dake kuma ba da son raina hakan ya faru ba... " da sauri rashida tace "besty Dan Allah kae wanna ya dameki... Mutane na zama a kasa daban daban kuma suyi abota... Don ban zuwa gidanki ba hakan zai hanamu zumunci ba...accept if kince baki son kawancen Dani anymore... " rashida ta fad'a sounding very strong,. "haba kema kinsan hakan ba abu bane Mai faruwa... It won't ever happen... Muna tare dake... Kuma in har na samu daman fita zan zo gidanku... Kuma kema kina iya zuwa ai kou da ba always ba... " inji tasleem,  idanuwa rashida ta lumshe wishing she can make all this go away, "nagode... Allah yabar kauna besty... " inji rashida,  "Amin Amin... " tasleem ta amsa mata,  "indai kina kaunata da gaske kar ki boyemin komai.... Lets be like before.. Don da zaran sirri ya fara shiga tsakanin mu da relationship dinmu watsewa zaiyi... Ni kuma banson hakan... " inji rashida,  ta fad'a kaman zatayi kuka "hmmm besty kenan... Kin iya ban dariya... Nida in na samu latest har jikina rawa yake in fad'a maki... You won't be left out in this story... Komai sai da saninki... Jiya MA kinsa abinda akayi?.. " ta fadawa rashida,  nan rashida ta amsa mata da "aa... "  nan tasleem ta fara b'ata labarin abubuwan daya faru da yanda yarima ya shigo dakinta da magani,  in short babu abinda b'ata fad'a mata ba,  Rashid's dake sauraronta da face cike da kwalla tasan with the way she's talking things will start happening fast,  "hmmm nasan kinji dadi daya taba cinyarki ai... " rashida ta fad'a mata out of serious kishi, "dadi me... Haba dan Allah.. Wallahi in zaki cigaba da fadin hakan Bazan k'ara fada maki komai ba... " ta fad'a kaman zatayi kuka "tou bakan k'ara ba...sorry... " rashida ta fad'a mata, nan suka sha hira kaman nothing happens sannan kaman baa yiwa tasleem fad'a kan rashida ba  she feels so free with her than ever.. Suna gama waya tasleem ta kira mum dinta,  nan hajiya zainab ta sake fad'a mata she should stay away from her, gardama tasleem ta farayi mata har saida hajiya zainab ta daka mata tsawa sosai sannan ta amsa mata da tou amma a baki kawai ba wai ya kai zuciyar ta ba,  daman ance duk wnada bai ji maganar manya ba dole yana tare da dana sani.  Itama rashida kiran Amanda tayi Tana kuka Tana fad'a mata an hanata zuwa gidan tasleem,  nan Amanda ta b'ata advice dij cewa hakan ma yafi muddin b'ata zuwa babu Wanda zai zargeta if komai ya daidaita,  "ya zaayi in saka mashi abun... " ta fad'a not calling magani Don kar wata ta jiyo abinda take cewa "don't worry... Will get to that..." Amanda ta fada mata atakaice, haka sai sukayi sallama. 1 week later.. Yarima ne kwance kan gado yau Saturday making 2 weeks da kwana guda da akayi bikinshi da tasleem, now ya yarda he's totally into her,  kullum bayan sallah ishai sai yaje kofar falonta ya kalleta through curtains sanann yaje ya kwanta,  hakan ba karamin dadi yake mashi ba despite bata San yana kallonta ba,several times yana kallon yanda suke labari da masu aikinta,  she will be busy analyzing movie da sike kallo tare dasu,  shi da bai son surutu sai gashi zai tsaya ta gama surutun ta shi kuma yayi tsaye yana murmushi, saidai ya girgiza kai ya bar wajen, he do have several sleepless night because of her,  the only problem he is having shine yanda zai samu yayi confronting dinta without her sharing the whole thing with her friends or even his mom, kawai sai ya saki murmushi tare da biting lips dinshi, kou me ke saka shi dariya ban sani ba,  am sure shi kanshi bai san why he is smiling ba,  juyawa yayi ya kalli agogo yaga karfe tara Saura,  "something have to be done before someone goes insane... " ya fad'a yana shafa kanshi,  mikewa yayi ya shiga wanka,  rabon da suyi magana tun ranar daya daukota daga palace,  he is sure ita b'ata damu ta San if he is leaving a gidan or not ba, she is totally careless. Tasleem na cikin bathroom dinta daga ita sai pant da bra sai murza bmohis scrub a face da body dinta kawai , tamkar wata model dake wa product din mutane tallah hajansu haka take, sai shafa jikinta take Tana murzawa Ahankali har hannunta a bombom dinta dake cikin pant, she so much love and adores her skin,  sai tayi wasting minutes Tana duba kanta cikin mirror, tasan vata da taurin skin amma yanda take jin taushin jikinta yanzu yafi na da,  she would have miss alot in batayi amfani da kayan bmohis ba, ita yanzu she can recommend the product for anyone indai kana da halin Saye,  sai da ta gama murzawa tayi wanka  da sabulunsu sannan ta fito daga wanka glowing kaman wata Mai sabon ciki,  tsayawa tayi a gaban mirror Tana kallon kanta kaman yanda takeyi this days, she can't love herself less,  murmushi ta saki sanann ta zauna ta fara mulka jikinta da skin butter dinsu,  sai da ta gama ta mike zuwa inda inners dinta suke ta saka tare da dauko doguwar riga Mai yawan stones ta saka sanann ta fito falo babu dankwali Kanta, Tana fitowa taga su Hindu na jera kayan breakfast kam dining,  relaxing tayi kan kujera har suka gama sannan ta hau dining taci iya cinta sanann ta koma ciki,  baya dade da shiga ba wayarta ya dauki k'ara,  it's her besty,  murmushi ta saki tare da picking, gaisawa sukayi kaman yanda sukeyi kullum,  "amarya... How was your night... " rashida ta fad'a mata "ni dan Allah ki daina kirana da amarya... Sai kin ambaci amarya nake tunawa da nayi aure... Did you know ina mantawa da ina da aure?...sai in na tuna mummy kou kuma kin kirani da amarya nake tunawa... Pls. Ki bar kirana da hakan..." ta fad'a cikin shagwaba, "na daina... Wai ke har yanzu baki fara abinci ba?... "rashida ta tambayeta because the only thing she wants to hear is ta fara dafa abinci sanann kuma tanason jin ta fara kaiwa yarima abinci,  so that her last plan will work, "aa... Har yanzu kawowa ake... Amma AI yace zaa dinga kawowa har na sati biyu.. So that means daga yau bazaa k'ara kawowa ba... " tasleem tayi mata bayani,  "Ayya... Nidai pls ki dinga kokarin bashi abinci in kika fara dafawa da kanki... Ba karamin Lada zaki samu ba... " b'ata k'arasa ba tasleem tace "besty dan Allah a bar wannan maganar... Ni ba zan iya ba... " ta fad'a kaman Tana fushi,  "na daina... " rashida ta fada mata cikin fushi, "ai ba maganar fushi bane... Kedai a bar maganar.... " inji tasleem,  kawai sai taji rashida ta kashe wayarta,  ita kuma b'ata sake bin ta kanta ba ta koma falo.  Nan suka kunna kallo suka fara as usual,  wajen 11 aka yaye labulan dakinta yarima ya shigo,  tun kafin ya shigo kamshin perfume dinshi ya rigashi shigowa,  da sauri masu aikin suka tashi daga inda suke,  ita kuma tasleem ta gyara zamanta tare da kamewa waje guda,  waje ya samu ya zauna tareda cire hulan kanshi ya ajiye kam hannun kujeran,  tasleem sai binshi take da ido amma dataga zai kalleta sai tayi saurin dauke kanta,  "wai ke baki iya gaisuwa ba?... I have been watching you ba dai ki gaida mutane ba... " ya fad'a yana dan daure face "good afternoon... " ta fad'a cikin cracking voice, rolex watch dake hannunshi ya kalla tare dacewa "afternoon?.. " da sauri tace "no... Morning... " ta fad'a kanta kasa, "morning... Ya kike and how was your night... " ya fad'a calmly "fine.. " ta amsa mashi,  shuru ne ya dan biyo baya before yace "baki iya bawa mutum something to drink... Ke komai baki iyaba sai an fad'a maki?.." bai k'arasa ba ta Mike da sauri zuwa kitchen, bayanta yabi da kallo yana relaxing kan kujera, rigar dake jikinta yana Jan kasa inform of tail, har ta shige kitchen bai daina kallonta ba, jiki na rawa bayan minti biyu ta dawo da cup da ruwa,  ajiye mashi tayi in the process tayi bending ta ajiye mashi ruwan chest dinta ya bayyana, yana ganin zata Mike yace "zubamin... " nan ta balla murfin ruwan ta zuba mashi amma b'ata  mika mashi ba, still zata Mike yace "give me... " ya fad'a cikin iko da isa,  da sauri ta mika mashi,  tsayawa yayi yana kallonta for about 3 seconds sannan ya amsa sai ya Kama da hannunta,  right hand dinshi yasa ya sa ya amshi ruwan while ya rike hannunta da left hand dinshi, tasleem sadda kai kasa tayi Tana dan kokarin zare hannunta sai ta fara tale baki alaman yanda ya rike mata hannu nayi mata zafi, sip guda yayiwa ruwan sannan yayi bending alaman zai ajiye ruwa har yana dan gogan gashin kanta,  sai da ajiye sanann ya Kama second hand dinta ya dora kan knee dinshi daga inda take durkushe a gabanshi yace "Kinga haka ake gaida miji... " ya fad'a mata cikin whisper, gani yayi Tana turo baki sanann jikinta na rawa "kou baki ji ba?... " ya fad'a yayinda hannunshi biyu na bisa nata hannun dake kan knees dinshi, idanuwanta kan gabanshi tace "na... Ji.... " ta fad'a jikinta na rawa, shuru yayi yana kallon yanda take kallon one specific spot, he can't help it but smile, hannunshi biyu ya dora kan gabanshi yana cewa "ki bar kallona.... "ya fad'a yana murmushi, da sauri ta dauke idonta, mancewa take da ana kallonta, ahankali ta zare hannunta daga kan knees dinshi, "Meye alakanki da wajen... "ya tambayeta sounding so childish, mikewa tazoyi sai tayi kaman zata fadi saboda yanda gown dinta ya harde mata legs rike shoulder dinta biyu yayi tayi saurin gyara tsayuwanta, juyawa tayi zata koma ta zauna ya sake riko hannunta "ki zauna nan..." ya fad'a mata yana nuna mata hannun kujeran da yake zaune, babu musu ta dawo ta zauna, ji take kaman tayi kuka saboda haushi abinda yake mata, kou kadan b'ata son hannunshi a jikinta, Tana zama ya sake Kama hannunta ya bude sannan ya saka manunin yatsanshi cikin tsakiyar hannunta yana shafawa in a circular way, da sauri ta runtse hannun tare da yatsanshi dake ciki, "me yasa... Baki zuwa gaida ni... " shine abinda ya fad'a mata to break the silence, daman already yayi deciding to make a move Don ya lira indai har baiyi komai ba haka zasu cigaba da zama kuma yasan shine zai kwaru sosai. "so...rry.... " shine abinda tafad'a cikin rawar voice har lokacin hannunta rike da yatsanshi gam, "aa... Ni... Zan... Ce... Sorry... " ya fad'a stammering saboda how he is feeling with her skin in he's hands, "kou tadaki sallah.... Banyi... " ya cigaba da fada mata, "mummy... Tana... Tadani... " ta amsa mashi kaman Tana koyan magana,. "oh... Ita ke kiranki kenan... " ya tambayeta, kai ta daga mashi, murmushi ya saki yace "do me a favor... Ki fad'a mata.... Nace daga yau ni zan dinga tadaki... Kinji kou... " ya fad'a mata yana kallon face dinta, gani yayi ta turo baki alaman b'ata son haka, "kinji... " ya sake fad'a mata yana dan kokarin motsa yatsanshi data rike sake rikewa tayi gam Don har ya sake shafa mata shi Don ji yake kaman he's touching something in between her legs, she wonder how tje touch a palm dinta move all the way to her pant, "ni... Aa... " ta fad'a cikin shagwaba "aa me... Kar in tadaki?.. " ya tambayeta "eh... " ta amsa mashi "why tou... Don kar in shigo da asuba in ganki baje kou... " ya fad'a sounding a bit funny, shuru tayi b'ata amsa mashi ba sai faman turo baki kawai take "tou daga yau ni zan dinga tadaki.... Kina jina... " ya fad'a mata sounding commanding, "OK... " ta amsa mashi amma ba Don taso ba, "sanann zaki dinga zuwa kina min good night kullum daga yau... " "ni ...no.... " ta fad'a Tana kokarin kuka, "pls drama queen don't cry mana... " ya fad'a yana kallon yanda idanuwanta suka ciko da kwalla, "it's OK Don't come...ni zan zo tou...kou baki so... " ya tambayeta, daga mashi kai tayi while hawayen dake cike da eyes dinta suna zubowa kan cheeks dinta, hannu yasa ya gohe mata face yana cewa "it's alright..ki bar kuka... Daman I want to be close to you ne... Saboda nasan in banyi treating dinki da kyau ba zaa sakani wuta... Kema in bakiyi treating dina da kyau ba... Zaa sakaki wuta... " da sauri ta daga idanuwanta dake cike da tears ta kalleshi jin yace wuta "eh mana.. Baki Sani ba daman?... AI shi yasa banason in shiga wuta because of you... And if we don't get close muka mutu wuta straight,... " ya sake fad'a mata feeling as if he should laugh as she widen her eyes and look at him straight, in the eye with the look of surprise and foolishness, face dinta kaman na small baby da aka fad'a mashi abinda bai taba sanin da akwai a duniya ba, "nima... Ban...son.. Wuta..." ta fad'a sabon tears na taruwa a idonta, "then let's get close... Komai kike so zanyi maki... Kinga na daya k will take you out kullum in na dawo daga office... Zan saya maki abubuwa... Zamuyi tafiya zuwa different countries of your choice,... " ya fad'a yana kallonta, "tell me what is your favorite food... Me kike so in dinga taho maki dashi kullum in zan dawo?... "Tana turo baki tace "ice... Cream... " ta amsa mashi Tana wani makale shoulder kaman baby, "only icecream?.." ya tambayeta cikin anxiety, kawai he want her to feel free with him, yana son a zo lokacin da zata zauna kusa dashi Tana surutunta to her satisfaction, kai ta daga mashi alaman eh "OK zan sayo maki ice-cream kullum sannan zan baki duk abinda kike so... " ya fad'a yana dan motsa yatsashi dake cikin tafin hannunta despite ta rike gam, ahankali ya daga free hand dinshi ya dan zagaya waist dinta sannan yace "kuma na lura da akwai abinda kike son gani..." ya fad'a looking at her reaction, "I know kina son ganin nan... " ya fad'a yana pointing at his front, b'atayi mashi gardama ba because tasan da gaske ne, tasleem dake jin total strangeness a jikinta saboda hannunshi waist dinta, bakinshi ya kai saitin kunnenta before saying "zan nuna maki..." ya fad'a cikin whisper, tasleem jin voice dinshi tayi har cikin spina cord dinta, b'ata San lokacin data daga mashi kai alaman OK ba, murmushi ya saki tare dacewa "zaki gani?.. " ya tambayeta still cikin whisper, cikin tashin hankali ta daga mashi kai tare da cewa "yes... " Thanks [3/14, 6:31 AM] +234 703 008 7807: 41if you edit or share my novel without my permission Allah yaisa. For people still asking for how to pay it's just 300 through bank 0024878383 stanbic Zuwairat haladu sai ki tura screenshot zuwa 08106102727 kou kuma katin mtn kou vtu or transfer zuwa 08106102727 ta whatsapp, pls I will prefer a dinga turo katin ta whatsapp in digits ne Don if message ne sai ace ban replying da wuri kuma am committed ne. Nagode da so, my new members tnx you. Murmushi ya saki yana tunanin how childish tasleem is,  yasan kou yar karamar yarinyar bazata amince da ganin manhood din namiji ba amma ita she said yes,  "da gaske zaki gani?.. " ya sake asking dinta cikin whisper,  ahankali ta daga mashi kai feeling totally uncomfortable, she never feel herself a hannun grown up man like him,  sai kuma yau gata ga black mamba, the man she hates the most, Wanda ta tsani bakinshi da kuma habit dinshi,  she hates him touching her sosai, amma b'ata da bakin magana,  asalima she's afraid but tries to look calm saboda ya fad'a mata in Tana nuna Tana jin tsoronshi zai zaneta,  hakan yasa ta daure ta zauna kaman she's not scared, sanann abubuwan da yake mata is out of book,  she don't like at all and it makes her feel like easing herself, abinda ke b'ata mamaki is how yanda yake tabata yake da effect a under her, "pls tell me da gaske zaki gani?.. " ya sake asking dinta, kai ta daga mashi looking so childish, "Meyasa kike son ganin wajen?... Kin taba gani ne?... " ya tambayeta cikin voice da bai fita sosai, shuru tayi b'ata ce komai ba,  har lokacin yatsanshi na cikin hannunta,  he wants to say other things,  he have lots of things to say with her,  kawai he can't wait for her to he free around him yanda zasu sha labari kou kuma yace yanda zata dinga magana a inda yake without any fear, baya son yayi rushing dinta, he wants to take a step at a time,  kawai yana jin he have a long time to spend with her so babu zancen sauri,  ahankali ya zare hannunshi dake kan waist dinta tare dacewa "zan Fita...dana dawo zan kiraki... " ya fad'a yana mikewa,  b'ata saki hannunshi ba har lokacin, she's in so much thought that she have forgotten Tana rike da hannun shi, "bakison in tafi ne kika kama min hannu haka?... " yq fad'a wearing a smile,  kaman wata zararra ta zare hannunta daga nashi, ahankali itama ta Mike tayi tsaye kanta kasa,  "babu rakiya?.. " ya tambayeta,  babu musu ta fara bin bayanshi Tana tafiya kaman she's doing a big job,  har main falo ta rakashi taga ya nufi kofar part dinshi,  tsayawa tayi ya juyo yayin da yake  bude kofar "kizo... " ya fad'a atakaice yana shiga ciki,  babu abinda yake sai tunanin if he is doing the right thing bayason ya rainashi kou tayi spreading dinshi,  ahankali tasleem da zuciyar ta ke bugawa kaman ya fito ta taka zuwa falo,  bakin kofar bed room dinshi ta ganshi tsaye,  hannu yayi mata alaman tazo,  babu musu ta bishi har cikin bed room din,  perfume dinshi suke ya nufa,  tsayawa yayi har saida ta karaso wajen ta tsaya dan nesa dashi yace "zo Ki fesa min... " ya umarceta,  da sauri ta karaso wajen perfume din ta dauki Wanda aka rubuta  Dior  ta fesa mashi, cikin ranta Tana tunanin he's just making her do it saboda kou da ya shigo bangarenta dazun she can scent his perfume,  bayan kaman feshi biyar yace mata ta barshi haka nan,  wani ta dauka ta sake fesa mashi,  sai da ta bishi da 5 varieties of perfumes sanann yace ya isa,  keys din motar shi ya dauka sannan yace "wajen ummah zani...any message for her?.." kaman tace itama zata amma sai ta girgiza mashi kai, "me zan kawo maki?.. " ya tambayeta sounding calm, baki kawai ta dinga turowa b'ata ce komai ba,  "kou ice-cream kawai zan kawo maki?.. " ya sake asking dinta, kai kawai ta daga mashi b'ata ce komai ba,  cheek dinta ya rike tare dacewa "pls ki dinga yimin magana... Banson hayaniya amma in kece zakiyi zan zauna inji kuma in biya tukuicin hira.. " ya fad'a holding her tender cheek gently,  still b'ata ce komai ba, sakin cheek dinta yayi before she starts crying ya Kama hannunta,  har bakin kofar main falo sukaje sannan yace "sauran inji kin yayata ni... Kou kuma ki fadawa ummah... Wasan da nake maki ba zai hanani inyi maganinki ba.. " ya fad'a wearing a smile Don yasa  how her brain works,  she might call ummah don kai rahoto,  gabanshi ma tayi balle kuma a bayan idonshi, shuru tayi b'ata amsa mashi ba, ganin babu magana yasa ya sake cewa "na dai fad'a maki... Wallahi kika yayatani sai na zaneki... Kuma nasan abinda zanyi maki Wanda ya fi duka ciwo... " ya fad'a atakaice, yana taking step zuwa waje itama ta bishi alaman dai she will escort him kaman yanda ya bukata,  da sauri ya juyo yacd "babu Vail a kanki zaki fita... Comeon go back... " ya hantareta, da sauri kaman sakara ta juya ta koma ciki,  da gudu ta shiga bangarenta,  babu abinfa ta farayi sai daukar wayarta,  bakin gadonta ta zauna ta kira rashida,  babu abinda ta boye mata, "hmmm maza basu da kunya... Wato yanzu so yake ya samu daman kwanciya dake... " rashida ta fad'a cikin bakin cikin da b'ata taba tsintar kanta ciki ba "ai ba zan bari ba.. Mutumin nan mugun dan iska ne... Kinga yanda yake shafa min cikin hannu..." b'ata k'arasa ba rashida tace "kina iya hanashi abinda yayi niyya ne... Yanzu ai da gani jikinki yake so ba sonki yake ba... Ki kalli yanda ta dinga yi maki kafin bikinku...amma kou wata baa yi ba ya fara lallabowa zuwa wajenki.... Before you know zai samu abinda yake nema kuma shikenan ya gama dake... " da sauri  tasleem's tace "hakan ba zai faru ba... " "wait and see mana... Garin yi maki good night da kuma tadaki sallah zai gama dake... Kuma zakice na fad'a maki... Just wait and see... " rashida ta fad'a cikin jin zafi,  shuru tasleem tayi not knowing what to say,  kawai sai ga kukan rashida from the other side Tana cewa "wallahi besty tausayi kike bani... Maza basu da kirki... Nasan daya samu abinda yake so shikenan... Dan Allah kar ki bari ya sami abinda yake so... Duk dadin bakin da zai yi maki is not because he cares but because he want to have sex with you... " Jin rashida ta ambaci sex yasa tasleem zaro idanuwa, sai loakcin take tunanin Ashe sex yake son yayi daita "kuma yanda baki da kwari din nan yana iya kasheki har lahira... " rashida ta fad'a Tana kuka sosai, kukan sound it's out of love amma sanin yarima is falling for tasleem ke saka ta kuka,  she's so much hurt,  nothing hurt like the man you love being in love with another person,  kukanta ya cika kunnen tasleem that look very very confused,  "dan Allah ki daina kuka...ni ba zan yarda ba..." ta fad'a mata voice dinta na rawa,  "tou ki bar sakewa dashi...kar ki bashi daman yin komaj dake... Kar ki sakar mashi jiki dan Allah besty...i don't want anything to happen to you... " ta fad'a mata cikin so da kauna har lokacin vata daina kuka ba,  wanann shi yasa tasleem ke sake kaunar rashida, which friend zata zauna Tana kuka saboda she cares about well-being dinka,  yanda take kuka sai kace it's real,  yes to tasleem it is real, gani take nobody will love her like rashida, abinda yasa bazata ce rashida loves her more than her own mother ba is because ita ta haifeta,  if not da sai tace yanda rashida ta Damu daita babu Mai sonta kaman ita, "pls kar ki bar mashi jiki ya gama dake...hold your ground....in ya nemi wani abu kawai ki hanashi... Tell him you won't... Pls... " "OK... Kar ki. Damu...babu abinda... Zai faru..." tasleem ta fad'a cikin serious damuwa,  abinda yasa hankalinta ya sake tashi sosai it's because of the way rashida ke kuka,  it makes it look kaman sex is a bad thing,  she wonder abinda yasa Dr aisha take cewa yana da dadi,  hira suka cigaba dayi inda babu abinda take fad'a mata sai ke ta sake ta yarda da yarima nor matter what  he will do to her,  kafin suyi sallama sai da rashida tace "pls remember am here for you... Kar ki fadawa kowa sirrinki... It's just me and you ..kinsan mutane yanzu basu da amana... kinji kou... Kou su mummy kar ki fad'a masu... " "ai daman ya zanyi in iya  fad'a mata abinda wannan bakin mutumin ke yi min... Sam Bazan iya ba... I have you to share with kuma kin isheni..." ta fad'a cikin jin dadi,  nan dai sukayi sallama. Suna sallama rashida ta bude sabon babin kuka,  kiran Amanda tayi ta fad'a mata abinda ake ciki,   fad'a mata tayi she should relax da zaran komai ya daidaita zai manta da zancen ta.  Yarima na zuwa gida yazo wajen ummah bayan ya fad'a masu akawo mashi breakfast,  bayan an kawo ummah ta kalleshi tare dacewa "fav for how long zaka dinga yawon breakfast gidan nan... Ya Kamata ka fara cin abincin matarka... That will be a good start... " ta fada mashi yarima dake kai spoon baki murmushi ya saki yace "ummah me wanann yarinyar zata iya dafawa da zan ci abincinta... Nidai pls ki bari in cigaba da cin abincin a nan... " ya fad'a looking bright,  ummah kura mashi ido tayi Tana kallon yanda face dinshi ke dauke da annashuwa,  "you look happy... Meye sirrin... Kou dai gimbiyata ta fara sakin jiki da kai... " ta fad'a sounding friendly while she's smiling,  da sauri ya rufe face dinshi yana cewa "ni ummah... Ba haka bane.... Amma... Pls..ki..fada... Mata to feel free with me... " ya fad'a da hannunshi kan face dinshi, dariya ummah tayo tana cewa "jairi... Ni zan fad'a mata?... Kai ba namiji bane?... Nidai babu ruwana..." ummah ta fad'a cikin dariya,  baki ya Dan turo ya cigaba da cin abincin shi amam face dinshi dauke da murmushi,  ba karamin dadi ummah taji ba,  "daman na fad'a maka indai ka zauna da wannan yarinyar ka karanci halinta b'ata da matsala at all... She's Simple and can be mold a duk direction din da kake so... Bata da irin halin matan zamani da wayau yayi masu yawa... " "ummah kar kuma rashin wayau din yayi yawa... Ni banason suruntunta.... Ranar fa Don na shiga inda take ...sai da ta fad'a maki... " ya fad'a kanshi kasa "AI kunnenta zakaja... Bazata sake ba... Na Santa da tsoro... Amma don surutu kam Masha Allah baa cewa komai.... " ta fad'a tana dariya "tou ummah kija mata kunne ta daina.." "now it's your duty... " hajiya ta amsa mashi. Daga nan ya wuce Mai martaba garden wajen friends dinshi,  daman tunda akayi bikinsu bai je ba,  sai zolayarshi suke suna ango ka sha kamshi,  kou magana baiyi sai dai murmushi kawai,  hakan yasa mahboob Jin sanyi a ranshi because yasan all is well,  suna tare har wajen karfe shida na yamma sanann suka rabu,  bai nufi koina ba sai wajen wani eatry ya sayi manyan ice-cream da snacks  masu yawan gaske tare da stick meat shima kusan 10 sticks yasan she won't eat without her made sanann yana son suci tare for the first time,  daga nan ya shiga super market ya sayi drinks kala kala tare da candle, yana saya yana murmushi,  he want to be a romantic man, bayan Mota aka saka mashi ya bar wajen zuwa inda aka saida fruits shima saye yayi before heading home,  yana tuki yana Murmushi, inda wanj zai ganshi sai yace mashi mara hankali,  kawai kaga mutum na tuki shi kadai  amma smiling kuma ba waya yake ba,  kasan da akwia Babban alamari tattare dashi,  har yau he can't believe shine heads over toes for this girl,  ya rasa ya akayi lokaci guda ta mamaye mashi zuciya. Dayake Allah is grate kou kadan bai tunawa da wata rashida,  it's like a page been open unexpectedly and close back kaman baa taba budewa ba har main falo su Umar suka kawo mashi kayan sanann ya amsa yayi part dinshi da su,  da sauri ya shiga yayi alwallah ya fito waje, fita yayi zuwa masjid, daman already an riga anyi sallah magrub so yanayi bai dawo gida ba ya zauna yana azkar kar yi sallah ishai sannan ya dawo gida. Yau kam rashida b'ata Minto talatin b'ata kira tasleem domin halin Da ake ciki ba,  data kirata sai tace "yanzu ya ake ciki... " ita kuma wawuyar tace "har yanzu dai bai dawo ba..." "tou kar dai ki manta abubuwan da nake fad'a maki... Don't let him use you... "wanann shine maganar su har dare yayi, wanks tasleem tasha  Saka skirt da riga na voile brocade,  yau dai baa kawo abinci ba Don haka su sukayi da kansu,  kou ci batayi ba she feels tired saboda girkin da tayi sanann abubuwan da suka faru da safe basu barta ta kwanta bacci ba,  kou ta kwanta b'ata iya bacci, bayan sallah magrub ta dawo falo ta zauna falo thinking about maganar yarima da kuma na rashida,  data lumshe idanuwa shi take gani, babu abinda ke yawo a kunnenta sai maganr da yayi mata dazun,  that zata shiga wuta if basu zauna lafiya ba,  sanann sai ta tuna da maganar rashida dake cewa he want to use her, between sallah magrub da ishai rashida ta kirata har sau biyu,  Tana idar da sallah ishai rashida ta sake kiranta,  this time da tasleem tayi picking cewa tayi "besty... Dan Allah ki Kwantar da Hankalinki haka Nan...nasan you care but if anything happen zan kiraki... " tasleem ta fad'a mata, "hmmm shikenan.. Na damu ne wallahi... Duk yau ban samu Natsuwa ba..." "I know kin damu Dani... Nagode da yanda kika damu Dani... Allah ya bar kauna besty... Allah ya kaimu ranar bikinki... " inji tasleem "Amin Amin dear... AI an kusa... Ina nan ina kokarin yanda zai faru... " "hmmm Ashe da akwai Wanda kuke soyayya shine baki taba Kou bani story dinshi ba?.. " ta fad'a cikin fushi "aa.... Babu... Amma nasan an kusa ne... I can feel it... " ta fada cikin sanyinmurya "I can't wait... Amma dole zanyi kishi dashi because nasan zai sa ki rage damuwa Dani ..." ta fad'a Tana turo baki,  baki rashida ta tabe daga inda take zaune a bakin gadonta tace "nikam yanda kika shiga jinina banga Wanda zaisa in daina sonki... Allah ya riga ya jarabceni da sonki... So ki kwantar da Hankalinki... " inji rashida, hira suka Dan k'ara kaman na minti biyu sanann sukayi sallama. Yarima na dawowa daga masjid ya Shiga wanka ya fito ya saka jallabiya mara nauyi,  kana iya ganin shorts dake jikinshi,  jallabiyar bai da hannu Mai tsawo,  hannunshi iya elbow dinshi,  fita yayi zuwa main falo,  sai ya nufi wata part banda Wanda tasleem ke ciki,  yana bude falon yaga it's intact kaman ranar daya fara shiga,  kitchen din wannan Bangaren ya shiga hoping zai samu plates,  luckily shima kitchen din babu abinda babu, nan ya shiga ya dauki plates da cups iya adadin da zai bukata, sink yaje ya wanke su, kallon running water din yayi ya saki murmushi yana tunanin yau shine ke wanke wanke because of lousy tasleem,  "unbelievable... " ya fad'a yayin da  yake kashe tap din,  daukan kayan yayi zuwa bangarenshi ya  ajiye kan dining sannan ya fara zuba kayan abincin daya sayo dayan bayan daya, bai tabayin such work ba amma it look wonderful, daga tsakiya ya kunna candle din, gefe daya ya tsaya yana kallon table din, wani irin ajiyan zuciya ya saki yana tunanin bai taba zama yaci abinci da mace kan same table ba sai sisters dinshi, amma yau zai fara, "ya rabbi I don't want to rush her... Ka bani ikon binta ahanakli... I know she might be silly..i don't want to he angry nor force her... " ya fad'a idanuwanshi lumshe, wayarshi ya shiga ya dauko daga cikin aljihun kayan daya cire, with confidence ya nemi number ta dayayi saving da parrot yayi dailing yana Dan zama, tasleem dake kallo najin wayarta na ringing tayi tunanin rashida ce, Dan marairacewa tayi ta dauki wayar sai taga yarima Aliyu, idanuwa ta zaro Tana cewa "na shiga uku... " ta fad'a Tana kallon wayar dake ringing, Hindu da sauran masu aikinta juyawa sukayi suna kallonta saboda yanda tayi magana kaman something evil is calling her, haka ta rike wayar da duk idanuwanta waje Tana kallon wayar ta Kasa picking, she would have picked inda rashida b'ata saka mata tsoronshi cikin ranta ba, wayar na tsinkewa tayi saurin dailing number rashida, kaman Tana jira kou ringing na biyu b'ata bari wayar tayi ba tayi picking, "besty... Shine ke kirana... " ta fad'a voice dinta na rawa, "me ya ce maki... " rashida ta tambayeta idanuwanta duk waje sanann itama voice dinta na rawa saboda kishi, "banyi picking ba... " ta fad'a cikin tashin hankali, Hindu sai kallonta kawia take Tana. Mamakin irin halon tasleem, she can't believe surutunta ya kai na Wanda mijinta zai kirata har sai ta fadawa wata sannan tayi picking, she feels like snatching the phone from her amma she don't have that power. Yarima na ganin batayi picking ba ya sake dailing which is something he never does, ko waye kai he calls you only once, zaice if har kanason magana dashi zaka kirashi, amma yana kira sai yaji busy, Dan b'ata face yayi Don yasan in har wayar bai wajenta bai yuwa ya zama busy so soon, ji yayi kaman yaje yaga who she's talking with That is so important than him, sai ya tuna da kayan jikinshi, yasan confirm Tana tare da masu aikinta kuma yana jin kin wuyan yaje ya sake kaya "besty shine ke kira... Kuma.. Na shiga uku... " tasleem ta fadawa rashida, "ki dauka kiji abinda zai fad'a maki..." rashida ta fad'a kaman zatayi kuka Wanda ke nuna Tana tausayawa tasleem main while na kishi ne, Da sauri tasleem tayi picking putting rashida on hold, duk abinda sukeyi Hindu is watching, she feels dole tayiwa hajiya magana. Yarima najin tayi picking ya lumshe idanuwa, he feels like asking da wa take magana amma he don't want to ruin the moment, "kizo ki sameni yanzu .." was abinda ya fada mata cikin calm and manly voice, bai sake cewa komai ba ya kashe wayarshi, idanuwa tasleem ta sake kwalowa as rashida is back online again, "besty me yace maki... " ta fad'a cikin cracking voice, "yace inzo... Besty am scared... Tsoro nake ji... "tasleem ta fad'a Tana fashewa da kuka, zama Hindu ta sake gyarawa Tana kallon wannan ikon Alllah, ita kanta taga illah tarbiyar da hajiya tayiwa tasleem, the only thing she keep in her stomach is food, kou ita da vata da kowa tasan sirri na da amfani, "kar kije... Kice baki zuwa... " Rashida ta fada sounding so commanding, cikin kuka tasleem tace "yana iya dukana.... " "AI sai kije yayi lalata dake bayan duk abinda yayi maki..." rashida ta fad'a mata, tasleem kasa magana tayi sai kuka kawai take, "pls stop crying... Kije kawai... Amma ki tabbatar kar wani abu ya hadaki dashi... " ta fad'a mata, "tou.." sakarar ta amsa mata kaman tayi magana da mahaifiyar ta. Kika karanta baki biyaba Allah yaisa ban yafe ba🤷🏽‍♀🤷🏽‍♀🤷🏽‍♀. Pls I beg you keep reading, nama fi son kudin a chan fiye da nan believe me. Thanks [3/14, 6:31 AM] +234 703 008 7807: 42if you edit my novel even by single alphabet ban yafe ba For people still asking for how to pay it's just 300 through bank 0024878383 stanbic Zuwairat haladu sai ki tura screenshot zuwa 08106102727 kou kuma katin mtn kou vtu or transfer zuwa 08106102727 ta whatsapp, pls I will prefer a dinga turo katin ta whatsapp in digits ne Don if message ne sai ace ban replying da wuri kuma am committed ne sanann vtu is accepted . Nagode da so, my new members tnx you,. Da sauri tasleem ta kashe wayar Tana mikewa cikin Sauri, kallonta Hindu tayi she want to say something amma gani take it won't be appropriate a gaban sauran masu aikin as she's older and closer to tasleem, Tana ganin tasleem ta shiga bed room dinta ta Mike itama ta bi bayanta,  da sallama Hindu ta shiga dakin tasleem da hankalinta ya mugun tashi kaman mutuwa ya kirata ta daga wet face dinta ta kalleta without answering the Salam, tunda Aliyu ke kiranta b'ata taba tsintar kanta cikin tsoro kaman na yau ba,  kuma hakan ya faru  e sabida yanda Rashida ta tsorata da abubuwan da zasu iya faruwa muddin ta sake da yarima,  cikin sauri ta kalli Hindu yayinda take saka hijab dinta, Tana ganinta ta gan Tana da abinda zata fad'a mata, "Meye Dan Allah... " tasleem ta fad'a jikinta na rawa, "aa...naga yanzu mijinki ke jiranki.... In kin dawo munyi magana.... " Hindu ta fad'a mata in a respective way,, cikin sauri tasleem da face dinta dauke da hawaye ta ta shjga bathroom while hijab dake jikinta na Jan kasa, wanke face dinta tayi ta fito ta tarda Hindu tsaye,  tare suka fita saboda sauri ta bar wayarta nan kan kujerar data tashi,  jiki na rawa ta Kama hanyar part din yarima. Falo yarima ya dawo ya tsaya yana jiran zuwanta,  gani yake ta dade,  he don't like being kept waiting amma wanann it's a different case,  yana jin an murda mabudin kofar ya kalli kofar looking calm tunda yasan she easily get scared, all he want her to know is that he meant well,  Kai kasa tasleem ta shiga falon , Tana daga kafa ta shiga falon tayi tsaye chak without taking another step into the room,  "shigowa mana... Gimbiyar... Ummah... " ya fad'a wearing a smile,  kanta kasa ta sake daukan another step into the room sai kuma ta tsaya,  kou daga Kai batayi ba balle taga yanda yayi dressing dining table, bai tsaya ya sake kiranta ba ya taka zuwa inda take tsaye coming very close to her, finger dinshi daya ya saka ya daga jaw dinta sama,  her face look wet,  "Kinyi kuka kou?... " ya tambayeta da hannunshi kan jaw dinta, D sauri ta girgiza mashi Kai alaman aa,  kura mata ido yayi daga inda suke tsaye yayinda ta tasleem na jin jikinta na rawa sai kuma lashes dinta kasa, " why kika saka long hijab haka kaman baa gidanki kike ba?... " ya tambayeta still holding her jaw,  shuru tayi b'ata amsa ba sai jikinta dake rawa da kuma wet lips that makes him want to connect his lips to hers and do something da bai tabayi ba, "yau yan magana basu kusa kenan... " ya fada yana kallon face dinta, ahankali ya saki jaw dinta ya Kama hijab din zai cire aikam sai ta rushe da kuka sosai,  dakatawa yarima yayi saboda yanda ta fashe da kuka at once da alaman daman kukan na cikin ranta she was looking for time to burst out, "what?.." ya tambayeta cikin damuwa tare da daure face dinshi "banso... " ta fad'a cikin kuka sosai "Meye ke baki so... " Shuru tayi b'ata amsa mashi ba sai kuka kawai take,  "abinci zamuci..." ya fad'a yana nuna mata dining din, da sauri tace "ni... Banci... " ta fad'a mashi,  "har fa... Da ice-cream dinki.... " baj k'arasa ba tace "banso... " tsayawa yayi yaji wani abu ya taso mashi abinka da Mai tamper nan take idanuwanshi suka sauya,  kawai takaicin shi is that yau shi yarima Aliyu yayi setting dining Don yar yarinya kuma ta disga shi,  Idanuwa ya lumshe trying to calm himself before the beast In him appear. "ke... Kikace... Zakisha ice-cream... " still bai k'arasa ba tace "ni yanzu banso... Banson komai... " ta fad'a jikinta na rawa, juya baya yayi tare da shafa kanshi yana rike kanshi sannan yana sakon wani irin ajiyan zuciya, he feels like spanking her right now amma yasan hakan won't help instead make matter worst,  this morning she's better,  she make it look kaman komai will come easy, kou kadan B'ata yi mashi irin wannan haukan ba,  Sake juyawa yayi ya kalleta  yaga sai kuka kawai take kaman anyi mata wani Abu, "you know I hate this kou?... " ya tanbayeta, daga mashi Kai tayi tare da saka hannu tana goge face dinta dake flowing kaman river, "je ki dauki abinda kikeso... Ki Kai Bangaren ki kici... Tunda na lura Dani ne baki son cin abincin... " ya fad'a sounding very bitter but calm,  shi kanshi yasan ya sauya,  if before ne da tuni ya fara threatening dinta amma Sam. Baiyi hakan ba,  he want her to See he's good side, "ni banci... " b'ata k'arasa ba yace "ina wasa dake?... " da sauri tace. "aa... " "then in baki son Ranki yafi nawa baci do as I say... " ya fad'a a takaice,  da sauri ta nufi dining din ya tsaya yana kallon ta,  bending tayi ta dauki ice-cream din, kaman wacce akayiwa tsaye da wuka a Kai ta dago,  ganin in ya barta ta tafi his night will be ruined yasa yace "Now zauna nan kisha ice-cream dinki... " ya fad'a sounding so Commanding, jiki na rawa ta zauna inda ya nuna mata wato kujera dake kusa da inda dining yake, "ni... " "ke!!!. " ya daka mata tsawa loosing his temper at once cikin tashin hankali ta saki ice-cream din kasa,  bugar mata kafa yayi ta saki jikinta kasa ta bude sabon babin kuka tana ihu babu abinda take cewa sai "kafana.. Kafana... Wayyo zafi kafana... " ta fad'a cikin ihu sosai, da sauri yazo inda take kwance ya Kama kafar, ban lura sa abinda ya faru ba naji tayi shuru dif kaman an yi ruwa an dauke,  dubawa da zanyi naga yarima ya saka fingers din yatsanta na kafa a bakinshi, da babban ya fara ya saka harshen shi yana shafawa ahankali tare da hura mata iska sai yace "sorry  ." daga nan ya sake Kai bakinshi kan saitin na biyu ya saka cikin bakinshi tare da hura mata iska,  tasleem kasa mosti tayi jin warm mouth a kafarta,  her reaction was clear, zallah pleasure ne kan face dinta dake jike da hawaye,  hannunshi biyu ya tallaba kafarta da shi,  he feels her soft and tender feet,  kaman na small baby haka suke,  her feet is moderate,  baa kirashi da dogo sanann bazaa kirasu da dogoye ba,  totally perfect,  sai da yayi wa na ukun sucking sanann ya zare baki yana cewa "Gimbiyar.. Ummah... Kafarki... Da dadi... " ya fad'a cikin wata murya daya fito daban da nashi, tasleem die mashi kallon mamaki da kuma ke mamakin why something os moving inside her pant couldn't help it but say "da... Di.. Kuma?... " ta fad'a kaman ba itace take kuka just few seconds back ba, murmushi yarima ya saki jin duk zafin dake cikin zuciyar shi ya tafi lokaci guda, he can't believe irin tasleem,  it's like tana da remotes din switching mood dinta, kaman it's on and pause,  she cries a second and talks normal another second,  harshenshi ya dora kan yatsanta na hudu before saying "sosai... Yatsanki da dadi sosai... " ya fad'a yana licking forth finger dinta, "wash.. " ta fad'a tana matse legs dinta,  "ni... Ka daina... " ta fad'a tana turo mashi baki daga inda take kwance, kafada ya makale mata tare dacewa "ni aa... " ya fad'a in her own voice yayinda yake shan yatsunta kaman lollipop,  "ni wallahi ka daina... " ta fad'a kaman zatayi kuka all over again, "sai kince zaki ci... Abinci Dani... " ya fad'a mata yana komawa ga big finger dinta, "na koshi AI kou... " "then barni Insha dadin dake kafarki... " ya fad'a mata, jin yanda ya Kama finger dinta hana sha tare da Don biting da hakora in a naughty way yasa tasleem saurin cewa "wallahi zanci... " ta fad'a mashi to save herself from the mess,  murmushi ua saki ya Kai harshenshi tsakiyar leg dinta before saying "promise bazakiyi min kuka ba... " da sauri tace " I promise... " ta fad'a cikin ihu ihu saboda yanda take jin tingling both a leg dinta da kuma tsakiyar kafarta, sai lokacin ya saketa ya Mike ya mika mata hannu, for That moment duk advice din rashida went blank in her brain,  hannu ta mika mashi ya riketa tana kokarin mikewa kawai sai ya dauketa in a bridal style. Rashida ta kasa zaune ta kasa tsaye, kou mace Mai labor bai kaita up and down ba,  all she want to do is hear tasleem ta kira ta,  she wants to hear tayi mashi wulakanci ta baro shi Bangaren shi amma shuru har wajen 10 minutes, she couldn't bear it anymore,  ruwa dake cikin cup ta dauka ta sha sip guda ta ajiye, the weather is calm amma shes sweating, ganin if b'ata kira ba tana iya mutuwa saboda anxiety yasa ta dauki wayarta tayi dailing,  har ta gama ringing baa dauka ba,  hakan yasa hankalinta ya mugu tashi,  "let it not happen... Pls... " ta fad'a tana fashewa da kuka, sake dailing tayi tana "pls no... No pls... Kaicona... " tafad'a yayinda take sake kiran number tasleem. A falon gidan tasleem wayarta ya ishe su Hindu da k'ara,  mikewa Hindu tayi cikin ranta tana tunanin kawar tasleem ce,  daukan wayar tayi b'ata gane abinda aka rubuta ba kasancewan batayi boko ba, cikin karambani tayi picking,  Ajiyan zuciya rashida ta saki tare dacewa "wallahi besty nasan in aka auna jinina nasan ya hau... Wallahi I was thinking kinje kin biye mashi da kika dade baki kirani ba,  har hankalina ya mugun tashi... Me yace maki ne?.. " rashida ta fada kaman sabon shigar mahaukaciya,  "toufa... " was abinda Hindu ta fara cewa before saying " tana bangaren mijinta... Ba ita bace... " ta amsa mata full of haushinta,  daman tana jin voice dinta ta gane itace,  "oh... " rashida ta fad'a "data dawo... Ki... Fad'a... Mata.. Ta kirani... " rashida ta fad'a gasping for air,  "tace.... Chan Zata kwana... " Hindu ta amsa mata, cikin tashin hankali da tunanin tasleem is playing her type of game yasa rashida cewa "nasan karya kike... Bazatayi hakan ba... " b'ata k'arasa ba Hindu tace "nima abinda naji na fad'a maki...cewa tayi in rike mata wayar... Sai da safe.... Don kar ki dinga kira yasa... Na fad'a maki... " Hindu ta fad'a cikin ladabi da kwantar da murya kaman gaske,  wani irin ihu rashida ta saki ta wurgar da wayarta,  Hindu kallon wayar tayi tana jin ihun da aka saki before letting go,  "kam... Lallai... Sai na hada... Hajiya da wanann munafukar..." ta fad'a tana ajiye waya inda ta daukeshi. Tarwatsewa  wayar tayi kasa rashida zama tayi kasan tiles tana cewa "wannan sakarar is playing me... Ashe tana da wayau da zatayi playing dina... " ta fad'a cikin kuka sosai,  wani irin zafi take ji a cikin zuciyar ta,  Allah kadai yasan abinda take ji,  da sauri kuma ta rarrafa zuwa wajen wayar That the demon in her made her destroy, cikin rawar hannun ta dauki battery din wayar ta saka tare da maida marfin aikam tana kunnawa yaki tashi,  bugawa ta dingayi a kasa tana cewa. "on... On... On... " kawai take fad'a while causing more damage than Wanda tayi da farko,  sai da tayiwa face din wayar ratsa ratsa sannan ajiyeshi tana kuka. Tasleem na jinta a hannun yarima taji wani irin juwa na daukan ta,  tamkar an ajiyeta kan swing haka takeji, "gimbiya... " ya kirata in a whisper,  taslem kura mashi ido tayi  looking at his face da yayi mata kaman ba nashi ba,  she saw saje dake kwance a gefen kunnenshi which is something she never noticed,  sannan ta ga yana da perfect shaped lips dake kaman da shi yayiwa kanshi zanenshi, da sauri ta lumshe idanuwa tare da dora Kai kan shoulder dinshi abinka da Mai son jiki har da zagaya hannu a wuyanshi,  murmushi ya saki tare da godewa Allah dayasa bai nuna fushinshi dazun ba,  da kou kadan this wonderful moment bazai so ba,  ya yarda easy does everything, tunda ya dauketa bai yi moving ba,  yana tsaye inda yake,  "gimbiyata..." this time ya fad'a mata letting out what he have in mind,  klu dazun he want to call her gimbiyata amma was shy so yayi adding Gimbiyar ummah amma now that everything seem calm ya furta mata gimbiyata, makale mashi kafada tayi alaman ita bataso "ke gimbiyata ce mana... " ya sake rada mata,  still makale kafada tayi while holding tight to his neck, dariya yayi yace "in ke ba gimbiyata bace.. Ta waye ke?.. " yayi asking dinta "um...mah... " ta amsa kaman baby that is learning how to talk, dariya ya sakeyi yace. "ai duk abinda ummah ta mallaka nawa ne... Don haka kema kina ciki... " ya rada mata,  zillo ta farayi da legs dinta tare dacewa "ni ka saukeni... " ta fad'a tana sake rike wuyanshi gam, "funny you gimbiyata... " ya fada yana takawa zuwa wajen dining,  bending yayi Don ajiyeta amma still tana rike da wuyanshi, "baki son in sauke ki kenan... " ya fada while putting her on chair, "inaso..." ta amsa mashi still holding on "then let go of my neck.... " ya fad'a bakinshi wajen neck dinta,  da sauri ta sakeshi taji Ashe tana kan kujera,  hannunshi dake wajen kafarta ya cire yamike tsaye "gimbiya drama queen... "ya fad'a rike da waist dinshi, baki kawai take turo mashi kuma b'ata daga Kai ba,  ice-cream dinta ta dauka daga kasa ya ajiye a gabanta ya bude mata "but I will advice kici normal something like fruit kou meat stick din nan... " ya fad'a yana komawa ya zauna,  the environment, the candle light all look perfect, cikin silent ya fara cin naman while ita tasleem tana Dan satan kallonshi kou zata ga his intention on his face, daga Kai yayi ya kalleta yaga b'ata shan ice-cream din,  stick daya na Nama ya mika mata tare dacewa "gimbiya eat this...yana da dadi sosai... " ya fad'a while  stretching the meat to her, baki ta turo b'ata amsa ba,  "zan b'ata maki rai... "  bai k'arasa ba sai gashi ta amsa ta zare daya sa hakoranta,  daman she want to eat but she's pretending, ba karamin dadin naman taji ba,  da sauri ta cinye Wanda ya b'ata ta zauna tana kallonshi without picking another one, sake mika mata yayi kaman wata yar yarinyar ta sake amsa tacinye, dariya kawai yayi haka ya dinga b'ata hae taci stick hudu sannan ya mika b'ata fruit,  babu gardama ta amsa taci iya cinta sanann tayi relaxing without looking at the ice-cream,  hamma tayi tacr "ni... Bacci...zanyi... " ta fad'a mashi,  "OK... Kina iya tafiya... Sai nazo tucking dinki in... " da sauri ta makale kafada tana cewa. "ni ban so... " ta fad'a head dinta makale da shoulder dinta kaman yanda yara sukeyi, "naji... Bari in tattara maki sauran ki kaiwa kawayen ki... " ya fad'a yana mikewa,  yanda yake magana da kuma yanda yake behaving makes her doubt some of rashidas statements sai kuma ta tuna kou me zaiyi mata is because he want to have sex with her,  yana gamawa ya Mike itama ta Mike da niyyar amsar abun hannunshi,  "allow me my lady... " ya fada yana Kama hannunta, har suka isa bakin part dinta yana rike da hannunta,  kokarin zarewa tayi don kar su shiga a haka amma bai damu ba ya shiga rike da hannunta nan su Hindu sukayi saurin mikewa,  kafin su shiga ciki yace "ku amsa mana... " ya fad'a masu,  babu musu Hindu tayi saurin amsa daga hannunshi sanann suka shige ciki, hannun tasleem ya saki tayi saurin daukar wayar ta dake kan kujera ta shige bed room dinta bayanta yabi da kallo yana kallon yanda gashin kanta ke kwance a gadon bayanta, kaman walkiya ta shige shi kuma ya koma Bangaren shi looking happy because the night went well for him,  daman his expecting anything, he want to be gentle and romantic, he want to paint her brain with something sweet before processing, tasleem lekawa tayi Don tagani if ya fita sai da ta tabbatar ya fita tayi dailing number rashida Don ta fad'a mata abinda ya faru, hannunta har rawa yake saboda son bada rahoto sai kuma number rashida bai shiga ba, wani irin haushi taji, she feels so angry da number din bai shiga ba, kaman dole sai trying take amma bai shiga ba, cikin fushi ta ajiye wayar tare da harde hannunwanta a chest dinta, sai turo baki take alaman tana fushi, duk ta rasa abinda ke damunta saboda rashin magana da rashida. Cikin kasala ta Mike ta sauya kayan bacci Don ta kwanta, sake kira tayi taji bai dai shiga ba, "amma besty is annoying wallahi... Tasan I will call her kuma ta Kama ta kashe wayarta..." ta fada tana yaye blanket dinta Don ta shiga, wayarta dakr kusa da gadon ta dauka bayan Ta shiga blanket, mum dinta ta kirata tare da fad'a mata "mummy story time... " ta fad'a tana lumshe idanuwa, hajiya batayi wasting time ba ta fara yi mata story kaman yanda ta saba mata, she was so surprised by yanda kou kadan b'ata maida hankali taji abinda mum dinta ke cewa ba, her mind is in the thought of abubuwan da suka faru tsakanin ta da yarima, leg dinta dake cikin blanket ta Dan motsa yayin da take jin kaman bakinshi a kan fingers dinta, Dan nishi tayi Wanda hajiya taji tace "dear what's wrong... " hajiya ta tambayeta, Dan turo baki tayi tace "mummy...babu... Komai..." ta fad'a voice dinta na rawa, hajiya zainab sake cigaba da yi mata story tayi bayan kaman minti biyu tasleem ta sake juyawa tare da sakin loud nishi Wanda ya sake saka hajiya zainab cewa. "wai dear Meye... " ta tanbayeta Don tasan dole something is wrong with her "mummy ba... Komai... " "aa ban son rainin hankali... In bazaki fadamin ba then let me off my phone Don ba zai yuwu in fasa bakina in karanta maki story ke kuma kina min ihu a kunne ba... " da sauri tasleem tace "mummy... Zan fad'a maki... Black mamba... Ne... " ta fad'a cikin cracking voice, cikij damuwa hajiya zainab tace "what's wrong.. Me yayi maki... " ta fad'a thinking kilan dukan ta yayi saboda yanda take nishi, "wai mummy... Dazun kou... Ya... Kama kafata... Ya saka a... Bakinshi... Wai daya da dadi.... Sai ya dinga sha... Shne nake tunawa... " ta fad'a cikin tsantsar shagwaba, "ikon Allah... Tasleem Wato naki sakarcin ya Kai na haka?... Wato komai zai kin fad'a?... Baki san simple sirri ba... Amma. Wallahi naki yayi yawa... " ta fad'a sounding angry, shuru tasleem tayi Tanaturo baki. "listen duk abinda yayi maki is meant to be between you both... Bai kamata kowa naji ba... Duk macen dake tona asirin abinda mijinta yayi mata yar wuta ce... " da sauri tasleem tace "wuta?... " "eh mana wuta... Narr.... So stop telling anyone duk abinda yayi maki... Kina jina... " ta fad'a mata sounding a bit happy things are beginning to work between yarima da daughter dinta "tou mummy... " ta amsa mata tana lumshe idanuwa, sai lokacin mummy dinta ta cigaba da yi mata story. Yarima kam komawa yayi Bangaren shi feeling her absence, kayan bacci ya saka ya fesa perfumes sannan ya fito heading to her part. If you read without paying you owe me Thanks [3/14, 6:31 AM] +234 703 008 7807: 43For people still asking for how to pay it's just 300 through bank 0024878383 stanbic Zuwairat haladu sai ki tura screenshot zuwa 08106102727 kou kuma katin mtn kou vtu or transfer zuwa 08106102727 ta whatsapp, pls I will prefer a dinga turo katin ta whatsapp in digits ne Don if message ne sai ace ban replying da wuri kuma am committed ne. Nagode da so, my new members tnx you, Cikin kasaita ya shiga ya shiga part dinta cikin ranshi yana tunanin Allah ya kawo loakcin da ita zata zo gareshi ba sai ya shiga bangarenta masu aiki na kallon shi ba,  kofar falonta ya bude yaga babu kowa sai TV dake aiki,  kofar bedroom dinta ya nufa walking majestically,  yana isa ya sa hannu ya bude kofar da kou k'ara daya baiyi sabida smoothness,  kwance ya ganta ta baje idanuwanta lumshe sai maganr mum dinta ke tashi cikin wayar, dab b'ata face tasleem tayi yayinda taji kamshin turare, tana bude ido ta ganshi tsaye cikin kayan bacci wando da riga Mai open chest,  da sauri ta Mike zaune zatayi magana,  hannu ya dora mata kan bakinshi sai tayi saurin Kama bakinta,  ahankali ya karasa bakin gadon ya zauna,  she look so sexy a cikin milk silky kayan baccin dake jikinta, ahankali ya sauke idonshi zuwa kan chest dinta,  he can see the roundness of her breast,  it's so perfect,  babu Mai cewa wannan Mai karamij jikin ke da wanann dukiyar fulanin,  hajiya zainab sai reading take,  yarima ya gane story ake karanta ba,  matsawa yayi kusa daita ta ja baya,  still alama yayi mata na jar tayi mosti Don kar mum dinta ta gane ta ya shigo dakin, haka ta dake ya matso kusa daita looking at no place but her chest, he can see how heavily she's breathing,  wayar ya ajiye Dan nesa daita sannan ya sake zuwa kusa daita ya haye gadon zuwa kusa daita still looking at her round boob kaman mirror,  cikin karfin hali tasleem dake jin tashin hankali ta daga blanket ta rufe chest dinta jikinta na rawa, murmushi yarima ya saki tare da lumshe idanuwa,  matsawa yayi kusa da kunnenta yace. "gimbiya... Sarauniyar son story... I came to Turk you in... " ya fad'a cikin whisper,  matsawa tayi baya cikin fargaba tana Dan satan kallon kirjinshi dake kwance da dark hear over dark skin,  he wish he can lay down on this bed and rock her body, he cant wait to the time he can full his hands with her boobs, then ride this slim damsel,  yasan ranar sai ya shika ganga da hawayen ta,   hannu yasa ya rike shoulder dinta biyu ya fara turata kan gadon ahankali alaman ta kwanta,  tirjewa tayi amma Sai ya Dan adding little force ya turata kan gadon,  kunnenta ya Kai bakinshi yayi mata kiss before saying "gimbiya... Yaushe...zan nuna maki abin nan... " ya rada mata,  ji yayi hajiya zainab na " hello,  hello " jin shuru yasa ta kashe wayar thinking tayi bacci, daman kullum in tana karanta mata story da zaran taji shuru tasan Tayi bacci,  jin kashe waya yasa ya saki dariya yana cewa "gimbiya Ashe sai anyi maki story kike bacci.." ya fad'a bakinshi kusa dana tasleem dake nishi kaman tayi gudu,  kirjinta sai up and down kawai yake, she is breathing ao heavily as he breath into her face,  wani irin tsoro da fargaba take ji,  "relax... Gimbiya... " ya fad'a mata ganin yanda take nishi kaman wacce tayi serious race,  "nidai yanzu fad'a min yaushe kikeson ganin wannan abun... " "me... Ye... " ta fada jikinta narawa yayinda duk statement din rashida na dawo mata Tana tuna yanda take cewa Kasheta zaiyi tunda she's not big, "wanann abun... " ya fad'a yana nuna gabanshi,  da sauri tace "ni... Yanzu... Banson... Gani... " ta fada kaman zatayi kuka, shima baki ya tale kaman zaiyi kuka yace "but you promise zaki gani... Why did you change your mind... " "nidai banso.." ta fad'a tana mashi kuka,  tsayawa yayi ya kura mata ido as tears na fita daga idanuwanta suna shiga kunnenta,  Dan kwantowa yayi kanta while legs dinshi na kasa yace "I love the way kike kuka... Yana burgeni... " ya rada mata holding her two shoulders daga inda take kwance,  "ni... Ka bar... Tabani... " ta fad'a tana kuka in a low voice, "tou.. Zan daina... " ya rada mata "tou... Ka... Daina... " ta fad'a still crying,  mikewa zaune yayi yace "na daina... " ya fad'a putting  his hands in between his legs, "yanzu ki daina kuka tou.. Na daina... " ya fad'a mata yana zaune a bakin gadon yana kallonta kaman madubi, hannu ta saka ta goge face dinta tare da Dan wetting lips dinta da saliva dinta making her look more sexy than ever, hannu ya saka ya Dan shafa saliva dinta dake kan lips dinta ya saka yatsan a nashi bakin,  kaman ya lashi chocolate ya lumshe idanuwa, kallonshi taslem tayi yana Dan b'ata face dinta saboda yanda ya lashe saliva dinta kaman sugar,  "gimbiya.... Komai naki dadi... " ya fad'a sounding naughty,  tasleem Dan lumshe idanuwa tayi tace "ni... Ka.. Bari.. Pls...ban son maganar nan... " ta fad'a mashi "ni mijinki ne... In bankada maki ba wa zan fadawa?.. " ya rada mata,  yanda su biyu suke magana in ba kasa kunne kikayi ba bazakiji ba, both voices are low,  su kadai ke jin junansu, shuru tasleem tayi as new tears na Dan rolling  daga idanuwanta, "gimbiyata... " ya kirata calmly,  lumshe idanuwa tayi sannan ta daga idanuwan ta kalleshi,  "I want to ask you for something...." ya fad'a yana Kama hannunta dake saman cikinta, "ki yafemin for all the way I treated you tun Kina yar yarinya zuwa yanzu... Before ina tunanin I hate you ne... But unfortunately I was wrong... Ban tsaneki ba... It's another feeling... " fa fad'a yana massaging hannunta a hankali,  ita dai tasleem jinshi kawai take,  she want him out of the room, har yanzu maganar rashida na nor matter how he will behave is not real but because he want something from her still na yawo a kunnenta,  "kin yafemin... " ya tambayeta,  ahankali ta daga mashi Kai, "nagode... Then feel free with me... Ki bani stories...kar ki tsorata daga gani na... I am your brother and now your husband...i will do everything in my power to make you happy... So be free kinji gimbiyata... " ya fada mata,  Kai ta daga mashi,  cheek dinta ya Kama tare dacewa "nagode sister.. Now sleep... " ya fad'a mata,  da sauri ta runtse idanuwanta gam kaman dole,  gashin kanta ya dinga shafawa har baccin gaske ya dauketa,  his hands feels so sweet that she sleeps despite the fear, shi kuma took liberty in watching her sleep,  ganin tayi bacci yasa ya Mike tare da gyara mata blanket din ya dora bakin shi kan goshinta yayi mata kiss,  cikin bacci ma  sai da ta turo baki tare da making little noise kaman na jarirai dake son kuka while sleeping then go back to sleep,  murmushi ya saki tare dacewa "drama queen.  .you're adorable... " ya fad'a tare da barin dakin, Bangaren shi ya koma ya hau nashi gadon feeling so horny,  he want to be a total gentle man shi yasa if not with how his tummy hurt he can't tear her from limps to limps.  Da kyar ya samu bacci yayi gaba dashi. Sai da asuba ya Mike da adu'a sannan ya shiga bathroom with his hard manhood,  yanason ya je tada tasleem amma yasan she will be terrified in har yaje mata a haka,  yafi minti biyar tsaye sanann abun ya Dan sauka ya wanke baki sannan ya fita zuwa bangarenta, ta baje kan. Gadon tayi dai dai tana bacci ya dafa forehead dinta with cold hands dinshi,  nan take ta bude ido,  Dan b'ata fuska tayi b'ata ce komai ba "babu gaisuwa... " ya fad'a mata "sorry... Good... Morning... " "morning gimbiya...its time for prayer... " ya rada mata,  ahankali ta Mike zaune while her hair is scattered sannan half of her breast is out,  ahankali ta saka hannu ta gyara sanann ta rarrafa zuwa bakin gado,  shies dake gaba gadon ya dauko ya ya saka mata sanann ya jata ta Mike kaman mara bones a jiki,  legs dinta ya kurawa ido as she walks into the bath room,  je was having another erection dayasa ya bar wajen tun kafin ta fito daga bathroom,. Kou da tasleem ta ta fito b'ata ganshi tayi saurin daukar wayarta Don kiran rashida still layinta bai shiga,  she just gave up and pray while she  was thinking of abubuwan da yarima ke fad'a mata,  she wish she can share it da rashida, tana idar da sallah ta sake kira amma still dai bai shiga,  kwanciya tayi bacci ya sake daukanta. Shi kanshi yarima sai da yayi wanka ya samu sauki ya tafi masjid ya dawo ya kwanta. Wajen 10:30 ta farka ta shiga wanka ta fito ta shirya cikin lace Dinki skirt da riga Wanda sai ka rantse ba a nan akayi dinkin Ba, tamkar irin dinkin da celebrities ke sakawa haka aja dinka lace din,  ita kanta tana sha'awar irin dinkin da akayi mata,  duk kayan da zata saka sai ta ganshi daidai kuma adorable,  duk dinkin da akayi mata company din zee de Mon sukayi mata, hajiya zainab ta bada kayan har lagos wajen hajiya zulaihat wacce itace CEO na zee de Mon ko zee.. Zee. Ina amare kou masu ji da kansu dake son ayi masu dinkin wedding dress dinsu Wanda zasu saka su fita daban da sauran amare, kou masu hali wanda sukeson son su gansu cikin elegant dress Wanda zai daukewa Mai gida hankali da kuma ruda makiya, you can contact CEO din zee de Mon a 08179491581, masu dinkinta a not Nigerians,  sanann ba dinki kawai suke ba,  duk irin tsadan lace kou materials or shadda da shoes da bags designers tana saidawa,  all you need to know is contact her if you're serious,  kou amare ba sai kin sayi materials ba,  you can visit her or whatsapp her the you will he set to go,  a lagos take amma suna tura kaya nation wide. Tana tafiya bayan skirt dinta na Dan Jan baya making her look more adorable like a princess That she is,  cikin kasaita ta zauna tana kallon dining da aka gama setting suna jiran isowanta, gaisawa sukayi sanann ta haye dining Don su ci abinci,  wasa ta dingayi da spoon dinya saboda yanda take tunanin yarima,  attitude dinshi makes her feel some how,  ajiyan zuciya ta saki ta bar dining din ta koma ciki,  still sai neman number rashida take bai shiga,  sallama akayi ta daga Kai taga Hindu tsaye, amsa mata tayi cikin sanyi murya,  kusa daita Hindu tazo ta zauna kasa "ki Koma kan kujera mana... " tasleem ta fadawa Hindu, "aa.. Nan ma.. Yayi... " Hindu ta fada cikin respect, "yauwa jiya kince zaki fadamin wani abu...meye... " inji tasleem,  cikin girmamawa Hindu ta fara cewa "Dan Allah hajiya...shawara nakeson baki... Amma Dan Allah kar kiyi fushi... Game da mijinki ne.... Dan Allah ina Mai bakin shawaran ki bar fadawa kawarki abinda ya shafi mijinki... Kimga kwanaki ma na fada maki hakan... Wallahi ni ina jin wani iri a jikina... Kou jiya da baki nan  sai da ta kira naji tana cewa kar ki biye mashi... Babu Kawa ta kwarai da zata bawa kawarta shawarar kar ta biyewa mijinta... Ni Dan Allah kiyi taka tsantsan daita... " Hindu ta k'arasa maganar ta cikin respect ta yanda tasleem bazataga bakinta ba,  duk abubuwan da Hindu ta fada mata the only thing she heard was maganar sunyi waya " da gaske kunyi waya bayan ban nan?... " ta fada idanuwanta waje,  "eh mana..." Hindu b'ata k'arasa ba taslem tace "Allah sarki... Amma rashida tana sona da yawa... " sunan Hindu taji Don b'ata san sunanta ba,  "hajiya baki ji abinda na fada maki ba... " tasleem b'ata Bari ta k'arasa ba tace "hindatu ki kwantar da Hankalinki.... Bestyna b'ata da matsala... Kawai dai na lura jininku bai hadu ba...amma b'ata da matsalar komai believe me... " ta fad'a tana kallon Hindu "tou naji... Amma dn Allah ki rage fada mata abinda ke faruwa a gidan ki... Mussanman tsakanin ki da mijinki... " "Hindu... Kaman yanda na fada maki b'ata da matsala... Babu ruwanta wallahi... Kinsan tunda nake kawaye banga wacce ta damu dani kaman ita ba... Duk su kawayena kou tambayar halin da nake ciki ba amma ita muddin taga ina cikin damuwa b'ata sake samun sukuni har sai taga na fita daga damuwar da nake ciki... " "hmmm naji... " Hindu ta fada mata amma she wish zata samu daman fadawa hajiya Don ita sam b'ata yarda da wanann rashida din ba,  "wai me yasa baki ci abinci ba... Naga kou shayi baki sha ba.. " Hindu ta tanbayeta,  "wallahi damuwa ne yayi min yawa... Ga wannan mutumin yqna son hanani sukuni...sanann GA besty layinta bai shiga... " ta fada tana b'ata rai,  "hmmm Allah ya kyauta... " inji Hindu, "Amin... Wallahi jiya... Yazo dakina fa... " tafara bawa Hindu labari, Da sauri Hindu ta Mike tana cewa "Bari inje in gyara kitchen... " ta fada mata Don kou kadan b'ata son ta fara b'ata labarin abinda ke faruwa tsakanin ta da mijinta,  bayanta tasleem tabi da harara saboda ta hanata fada mata abinda ke damunta. B'ata da matsalan daya wuce ta fadawa mutum abinda ke cikin ranta,  yanzu da b'ata fadawa kowa abinda ya faru from jiya zuwa yau ba ji take kaman ta rike sirri na shekara talatin cikin ranta haka takeji,  she's feeling so heavy and the only freedom da zata samu is sharing what happened between her and yarima,  tana nan zaune wayarta ya fara ringing,  da sauri ta dauka thinking it's  rashida tana dauka taga ummah,  ajiyan zuciya ta saki sannan tayi picking  tare da sallama,  amsa mata ummah tayi ta gaidata, bayan sun gama gaisawa,  ummah tace "gimbiya ki shirya daga gobe zaki dinga dafa abinci ana zuwa a kaiwa mijinki office... " ummah ta fada mata,  idanuwa tasleem ta zaro tana cewa "wayyo ummah.. Ni no... "b'ata k'arasa ba ummah ta daka mata tsawa tana cewa "Common keep quite my friend ...daman baki san. It's your duties ki dafawa mijinki abinci ba?... Kou haka nan aka dinga koya maki abubuwa... Now listen to me... Ki shiga kitchen ki duba abubuwan da baki dashi kisa a sayo maki... Am I clear ?.. " kuka tasleem ta fara yi tana cewa "ni... Ummah... " ta fara magana cikin kuka,  "bazakiyi min shuru ba?... Ki Bari gobe Driver yazo daukar mashi abinci ace babu...nan zaki san bak'i da wayau..don sawa zanyi a dauko min ke inzane ki... " da sauri tasleem dake kuka sosai tace "ummah sorry... Zan shiga kitchen yanzu... Duk abubuwan da babu... Zaa sayo... Sorry... " ta fad'a cikin kuka,  "good girl.. So nake ki dafa mashi irin abincin da kika dinga kawomin... Spice it very well... Nasan he will love it... Ki gyara ki saka cikin expensive food warmer a Kai mashi... Kinji kou.. "shuru tasleem tayi Tana kuka sosai "kuma ki tsabtace komai... Everything should look neat...make the food attractive Don yana iya cin da abokanshi.. " inji ummah "naji... Amma... Ummah kullum Zan dingayi?.. " inji tasleem dake kukan shagwaba "eh mana... Ai Kinfara kenan.. Har breakfast be ready ti start preparing it for him... Wannan yana daga cikin duties din macen aure... " "tou.. " ta amsa saboda tsoron duka,  haka sukayi sallama,  suna gama waya ta fita falo tana kuka,  kitchen ta shiga tana duba fridge dinta Don tasan abubuwan da zaa sayo mata,  nan ta tarda masu aikinta suna wanke abubuwan da suka b'ata wajen breakfast, aiken Hindu tayi ta samo Biro da paper wajen masu gadi, nan Hindu ta fita ta dawo da biro da paper, nan tasleem ta fara rubuce rubuce, ta mikawa Hindu tare dacewa "kije wajen shi... Kice ya baki kudi... Zaki sayo.. Wannan kayan... " ta fada tana murza idanuwa,  da sauri Hindu tace "wajen wa... " "shi mana... " Hindu ta gane abinda take nufi "chabdin... Lallai... Ni zanje in amshi kudin abinda zaa sayo..." "tou wani Abu ne?... " tasleem tafad'a carelessly "wani Abu ne mana... Ya zaayi in shiga Bangaren mijinki ince ya bada kudi..." tsoki tasleem taja sannan ta kalli karamar cikinsu tace "you kije ki fada mashi ya baki kudi zaki sayo kayan Miya... " ta fad'a atakaice,  yarinyar zuru zuru tayi ta Kama hanyar waje,  da sauri Hindu tace "dawo nan... Haba hajiya ke kije mana... Kice fa matar gidan," b'ata k'arasa ba tasleem ta nunata da yatsa before saying "hindatu... Don't take my kindness for stupidity... Baki da ikon da zan saka masu aikina Abu kice kar tayi... Kinga ina ganin mutuntcinki... Tou wallahi kar ki Bari kiga other side dina... Kina jina kou... " ta fad'a mata cikin voice da Hindu b'ata taba Saninta dashi ba, she always sounds stupid da b'ata san tana da other side ba, sadda Kai kasa Hindu tayi before saying "kiyi hakuri hajiya...Allah ya huci zuciyar ki... " b'ata k'arasa ba tasleem tace. "kema haka... " ta fada mata sannan ta juya ga wacce ta aika tana cewa "maza kije inda na aikeki... " ta fada mata atakaice tana barin kitchen din tana cewa "ban iya ganin wanann black face upon damuwa da nake ciki... " ta fad'a tana komawa bedroom dinta, yarinyar da aka aika fita tayi daga Bangaren tasleem taje neman Bangaren yarima, ta Kai minti biyar tana nema ita bata san inda yake ba ta dawo ta tambayi su Hindu "nima ban san bangarenshi ba... Kije ki tambayi wacce ta aikeki... " ta amsa mata atakaice, bed room din tasleem da take ta faman trying phone number din rashida ta shiga, Kai tasleem ta daga ta kalleta, nan taganta tsaye, "kin amso?... " tasleem ta tambayeta tana kallon hannunta "ban gane wajen ba... " yarinyar ta amsa mata, babu wasting of time tasleem tayi mata kwatance Bangaren yarima yarinyar ta koma. Har falon ta shiga b'ata ganshi ba ta sake dawowa ta fadawa tasleem, "ki shiga har ciki... " ta fada sounding very harsh alaman she's in bad mood, komawa tayi jikinta na rawa she's 14 amma she knows bai kamata tana shiga Bangaren namiji ba. Yarima kam ya samu bacci sosai, Don har 11 bai tashi ba, yana kwance lullube da blanket yaji an bude kofa, lokaci guda yake Don kaman ni yake, nit matter yanda nake bacci if aka bude kofa kou kunna haske sai na bude ido, yana bude idanuwa yaga yarinyar tsaye, kaman Wanda yaga aljani ya zabura idanuwanshi duk waje, yarinyar da jikinta ke rawa b'ata Bari ya fara magana ba ta fara cewa "hajiya... Tace... A.. Amso.. Kudi... " cikin wani irin tsawa yace "hajiya who?.. " ya daka mata tsawa, yarinyar da jikinta na rawa b'ata gane abinda yace ba balle ta amsa mashi, "hajiya wa... " ya sake daka mata tsawa "hajiya... Tas... Leem.. " yarinyar ta fad'a kaman zata gudu saboda yanda yarima ke kallonta, cikin takaici ya nuna mata hanyar kofa without saying a word In baki biya kudin karatu ba kika karanta daidai da word guda ban yafe ba. Thanks... [3/14, 6:33 AM] +234 703 008 7807: 44For people still asking for how to pay it's just 300 through bank 0024878383 stanbic Zuwairat haladu sai ki tura screenshot zuwa 08106102727 kou kuma katin mtn kou vtu or transfer zuwa 08106102727 ta whatsapp, pls I will prefer a dinga turo katin ta whatsapp in digits ne Don if message ne sai ace ban replying da wuri kuma am committed ne. Nagode da so, my new members tnx you, Da gudu yarinyar ta juya ta koma inda ta fito jikinta na rawa,  yarima mikewa zaune yayi ya rasa inda zai saka kanshi saboda bakin ciki,  wani irin takaici kawai yake ji,  gani yake shine ya fara sanin darajar ta amma ita sam b'ata San nashi ba,  babu macen da zata aiko Mai aiki har bed room din mijinta nor matter how she belittle him,  abun takaici a gareshi is the way he's trying to show her how he feels amma abun da ya faru yanzu shows b'ata wani damu dashi kou respect dinshi ba,  babu abinda yake tunanin sai how he will treat her,  before yana ganin manhandling her won't help matter amma yanzu yaga she deserves all the maltreatment that will come her way,    yafi minti biyar looking at one direction  thinking about abinda zaiyi mata taji sanyi a ranshi,  he wants to cure her madness the hard way,  "she don't know.... Who she's dealing with... " ya fada face dinshi babu walwala. Da gudu Mai aiki ta shiga inda tasleem take tana nishi kaman an bita,  tasleem na ganinta hankalinta ya mugun  tashi,  "Kin...amso... " ta fada voice dinta na rawa,  yarinyar da jikinta ke rawa cewa tayi " cewa yayi.... In koma... Kofa... Kawai ya nuna min... " ta fad'a sounding very scared,  tasleem da gabanta ke mugun faduwa kasa magana tayi, cikin karfin hali ta koma ta zauna looking normal as if she's not scared to death,  yarinyar fita tayi ta shiga kitchen inda Hindu na tsaye tayi jugum tana tunanin halin tasleem, Hindu yarinya ce Mai amana,  she feels her like her own family saboda sunyi mata abinda danginta basu yi mata ba,  the gave a home and perfect life kaman she's their daughter,  so. Dole duk abinda ya shafesu ya shafeta,  that's the kind of human she is,  attitude din tasleem is too annoying,  tana ganin yarinyar ta shigo tsorace tace "ya akayi?... Ya baki?.. " Hindu ta tambayeta,  cikin Tashin hankali yarinyar ta girgiza mata Kai, kaman Zatayi kuka tace "Allah yasa kar a koreni... " inji yarinyar,  shuru Hindu tayi tana adu'ar Allah yasa ta ga hajiya zainab Don ta fada mata abubuwan da taslem keyi. Yarima mikewa yayi ya dauki wando ya saka sai plan T-shirt fari ya fito falo ya dauki wayar shi ya kira number tasleem,  har ya gama ringing tasleem dake kallon wayar kasa dauka tayi saboda tashin hankali,  but one thing is ta rage tsoronshi kaman Farkon saboda ganin ya fara saki daita. Shi yarima sake kulewa yayi ya sake kira,  jiki na rawa ta daga "meet me... " shine abinda ya fada mata atakaice,  cikin sauri ta Mike ta kama hanyar Bangaren shi without covering her head,  falo ta tardashi ta bude kofar ta tsaya  a bakin kofar, mikewa yayi face dinshi kaman Ba na wannan mutum that is talking sweet and naughty jiya ba,  tana ganin ya Mike tayi ready Don guduwa,  "come here... " Ya daka mata tsawa, jiki na rawa ta shigo ciki,  b'ata ankara ba ya dauketa da wani irin gigittacen Mari,  ihu ta saki yayi saurin dorawa bakinshi hannu yana cewa "quite... " ya fada mata,  nan take ta Kama bakinta amma hawaye na zuwa sanann ta Kama cheek dinta,  "wa kika aiko min... " shine tambayar dayayi mata,  cikin kuka tace "sorry... "still hannu ya dora mata a baki yana cewa "quite... " tare da Kama kunnenta yana cewa "Ba dai kunnenki  na kashi bane?.. Bari in cire kunnen Don ubanki... " ya fada yana murda kunnenta da karfi,  tasleem kasa tsayuwa tayi saboda azaba, gashi har lokacin hannunta na kan bakinta amma sakin ihu tayi tana cewa sorry as yana murda kunnenta kaman yanda ake murda wanki ruwan ya fita tas,  "nace rufe baki kar inyi ball dake yanzun nan... " ya daka mata tsawa, sake rufe Bakin tayi tana yarfa hannuwa sosai tana hawaye,  "ba dai kin raina ni ba... Ina da darajata amma saboda Allah ya hadani aure dake zaki maida ni useless and worth less man... " ya fad'a yana murda kunnenta sosai, "ban karawa... " ta fad'a cikin gajiya da hawaye sosai,  "zaki k'ara tasleem... Karawa.... Yau sai kin fadamin.... Inda kike ganin wata na barin mai aiki har Bangaren miji... In kuma daraja ne bani dashi tell me..." ya fad'a yana sake tuning kunnenta to the other side,  "sorry... " kawai ta samu ikon fad'a mashi saboda azaban daya isheta,  "tell me ubanwa ya koya maki... Kina zubdamin girma... You're making me look stupid and worthless... " ya fad'a yana wani turata kasa, cikin azaba tasleem tayi kneeling tana yarfa hannuwanta sosai sanann ta dafe kunnenta biyu  tana kuka sosai,  cikin jin haushi ya buga mata kafa yana cewa "kiyi min shuru... Kar inci uwarki... " ya fad'a heating her ass sosai, da sauri ta fara shafa bombom dinta cikin kuka sosai, yau kaman an dauki wuka an yanka ta haka take ji, nunata yayida yatsa yanacewa "wallahi tallahi... Daga yau... Kika k'ara bari wata mahaluki ta shigomin Bangare..tou believe me shakuwa dake tsakanin mu bazai hana inci uwarki inci ubanki ba... In short duk danginku sai naci uwarsu... Am I clear... " ya daka. Mata tsawa kaman he have no single feeling for her, da sauri ta daga mashi Kai tana kuka sosai,  nan ya barta zaune tana kuka ya shige bed room dinshi,  bayan kaman minti uku ya fito rike da kudi kaman 100k, "now... Take... If you need money... Ki shiga locker ta na bed room and carry...and make sure you give account of all your spending, I don't do extravagant spending... " ya fad'a babu wasa kou sakin murya tattare dashi,  da sauri ta daga mashi Kai still crying,  wulla mata kudin yayi ya bar maya falon,  da kyar ta Mike rike da bombom dinta saboda azaba, both her cheek da earlobe dinta da kuma bombom dinta suna mata wani irin azababben ciwo,  ta ma rasa inda zata dafa, tana kuka tafita tana kuka kaman wata small baby dake koyan tafiya,  tana shiga bangarenta ta kwalawa Hindu kira tana kuka, da ganin yanda ta tsaya kasan taji jiki,  dayake tana kuka Hindu b'ata ji ba, sake kwala mata kira tayi tana kuka,  sai lokacin Hindu ta fito da sauri daga kitchen,  ganinta tayi tana kuka jage jage kaman ance zaa yankata,  Hindu b'ata nemi jin abinda ya faru ba because she knows she deserves duk abinda akayi mata,  in short she's happy yarima yayi maganinta dukda b'ata sab abinda ya faru ba,  cikin kuka ta mika mata kudin kou magana batayi ba ta shige dakinta tana Kama cheek dinta sai bombom dinta then her ears, murmushin jin dadi Hindu ta saki na seconds guda sanann ta daure face tare dacewa "hajiya wannan kudin fa... " ta tambayeta kaman B'ata San Abinda zata sayo da kudin ba amma babu adu'ar da take sai Allah yasa fita zatayi Don ta samu ta biya gidan hajiya zainab, "kayan da na... Rubuta... Zaki... Sayo... " tasleem ta amsa mata cikin fushi da b'ata tambayeta abinda ya faru take kuka ba,  wani irin sanyi  Hindu taji Cikim ranta saboda daga nan the first place she decided to go is straight to hajiya zainab,  komawa kitchen tayi ta dauki paper din sannan ta shiga dakinsu ta dauki paper din ta fito sai sauri take,  tana zuwa ta leka dakin tasleem da har lokacin sai faman kuka take babu abinda take sai trying number rashida, gani take if b'ata fad'a mata ba she will die, kukan takaici ta cigaba dayi as number rashida bai zuwa,  "zan tafi hajiya... Sai Na dawo... " inji Hindu,  kou daga kai tasleem batayi ba balle ta amsa mata. A Bangaren gidansu Rashida kam ganin har karfe 8 b'ata shiga ta gaida mum dinta VA yasa hajiya asiya shiga dakinta sai ta ganta kwance breathing heavily,  ba komai yaja mata wannan damuwa ba sai kishin abinda ke ranta,  the thought of tasleem tana chan zata kwana a arm din yarima alone is killing her, she regrets speaking to Mai aikin tasleem,  cikin tashin hankali mahaifiyar ta tashiga dakinta tana kiran sunanta out loud,  kou bude idanuwa b'ata iya yi sai nishi kawai take sama sama,  "subhanallah... Meye zan gani haka... Me ya faru?.. " take tanbayarta yayinda take zama a bakin gadon,  da kyar rashida ta bude ido ta kalli  mum dinta tana kokarin looking normal Don kar ta gano damuwa ne yayi mata yawa haka,  "mum... Am.. OK... " ta fad'a voice dinta na rawa,  "kinci gidanku da am OK...you look sick..." ta fad'a tana mikewa,  nan taga wayar ta dake watse a kasa,  "what happened to your phone... " mum dinta dake kokarin fita Don kiran Dr ta tambayeta,  "faduwa... Yayi... " tafad'a mata,  kai kawai mum dinta ta girgiza sanin she's lying ta fita,  bayan kaman minti biyar ta dawo tana cewa "na kira Dr... Mu jira zuwanshi... Kinyi sallah... " ta tambayeta, "eh... " ta fad'a mata tana kwance inda take. Mum dinta na zaune tana tanbayarta cikin rarrashi kou rashida zata fad'a mata exactly what's wrong with her amma kememe rashida tace "ita babu abinda ke damunta.. " suna nan tare family Dr dinsu ya iso,  nan shima ya tambayi rashida exactly what's wrong with her tace kawai b'ata samun bacci ne "in har baka samun bacci da akwai abinda ke damunki.... You must have something that is bothering you Wanda shi ke hanaki bacci... If you don't tell me babu yanda zaayi in baki magani... " inji dr "am OK... " shine reply Din rashida,  nan dai Dr ta rubuta mata drugs sannan ya fita,  sai sakin ajiyan zuciya take on and on,  kawai the thought of kilan sun sadu is killing her,  wai kunji,  mutum da matarshi, (this is exactly abinda kr faruwa yanzu,  I can swear da akwia wayanda kou bacci basu iyayi ranar da kayi aure,  kuma most if these people are your friends kou his ex,  sai kaga in mutum ba Mai tsoron Allah bane yaje yayi abun da peace zai gagareku,  zakayi aure 1 month amma miji ya koma kaman bashi bane wanda yace bai auren kowa sai ke,  zai fara nuna maki wasu bad behavior at times it's not his doing,  wasu kuma daman haka mugun halinsu yake,  Allah yasa mufi karfin zukatan mu Amin) Hindu vata tsaya koina ba sai a gidan Dan iya,  hajiya zainab tayi mamakin ganin ta,  at first tayi tunanin tasleem ce ta aikota amma data fara cewa "hajiya Dan Allah... Wata Magana ce ta kawo ni... Dan Allah hajiya kar ki fadawa hajiya tasleem ni na fad'a maki...kawai naga Bazan iya boye maki ba saboda yanda kuka rikeni kaman ku kuka haifeni... " zama hajiya zainab ta gyara tana cewa "ina sauraronki... " tasan Hindu b'ata da lousy mouth so duj abinda ya kawo ta must be very important , voice dinta na rawa ta fara fadawa hajiya zainab abubuwan da ke faruwa,  har abinda ya faru yau before she left the house sai da ta fad'a mata, hajiya zainab shuru kawai tayi tana jinta,  tasan kou kadan babu karya cikin abinda take fad'a mata, "hajiya ni maganar kawar tata yafi tada min hankali Don abubuwan danaji tana fad'a lokacin dana daga wayar hajiya tasleem ya tabbatar min da ba abokiyar kwarai bace...so take ta raba kansu... Wallahi hajiya yarima bai da matsalar komai Don nasan tana iya fad'a maki yayi mata kaza da kaza amma gaskiya mu da muke zaune dasu mun San bashi da matsalar komai... " inji Hindu,  "amma hindatu na gode... Allah ta saka da alkhairi... Naji dadi sosai... Kar ki damu Insha Allah zanyi mata fada... Sannan duk sanda kika ga ta aikata wani abu VA daidai ba kizo ki fad'a min...babu abinda ta isa tayi maki so ki kwantar da hankalin ki... Kinji kou... " ta fad'a mata cikin jin dadi,  "tou hajiya... " ta fad'a tana mikewa,  "hajiya bari in tafi.... " ta fad'a mata,  "tou shikenan... Allah ya kiyaye... Innsha Allah in na samu fita zan aiko maki da waya Wanda zaki dinga amfani dashi ba da saninta ba... " hajiya ta fad'a mata,  godiya Hindu tayi sanann ta tafi. Yarima na komawa ciki ya kwanta thinking of what happened,  yafi hour daya nan kwance yana tunani,  daga baya yaji zuciyar shi ya dan sauka,  he feels he's too harsh on her knowing how fragile she is,  mikewa yayi ya fita ya nufi Bangaren ta,  har lokacin tasleem na rungume da pillow hawaye na  fita daga eyes dinta,  sai sakij ajiyan zuciya tare da sheshheka take,  ta dade batayi kuka irin na yau ba, jin an bude kofa yasa ta daga wet and swollen eyes dinta,  ganin shi ne yasa tayi saurjn mikewa zaune da sauran kuzarinta,  he feels so bad seeing her like that, "oh my gimbiyata am so sorry.... " ya fada yana karawa wajen gadon,  kan gadon ya hau ya kamata despite tana dan Jan baya, kaman wata yar baby ya dorata bisa leg dinshi daya ware su a kan gadon,  she's so fragile,  kaman babu kashi kou guda a jikinta haka take,sai nishi kawai take "baby am so sorry... Kinsan nace bazan taba dukanki ba but you forced me... Kina mai Dani a worthless person,  baby am a prince... A very reserved prince.... Ba kowa nake harka dashi ba kou cikin masu aiki ne suke... Amma kin maidani wani banza da kowa ke iya shiga har bed room dina... Har ga Allah hakan daidai ne?... " yafada cikin whisper, cikin hawaye ta girgiza mashi kai, hannu ya sa ya goge mata face yana ceww "then pls dont do that again...ni kuma I promise Bazan sake hurting dinki ba... I want us to be one perfect couple kinji babyna... " ya fada out of so much love, tasleem da bakin ciki ya isa daga mashi kai tayi alaman OK, hannunshi biyu ya zagaya waist dinta dashi tare da juyota ta fuskance shi, duk ji tayi babu dadi, She's sitting right on his manhood, shi kuma ya ware legs relaxing his back on bed yace "wai baby... When will you introduce your self to me...i want to know you... "yafada saboda ya rasa abinda zai fada mata, daman bai son surutu but he wants to talk when he is together with her, tasleem dake jin kanta zaune kan wani Abu that is strong ta rasa abinda ke mata dadi, face dinta shows kou kadan she's not comfortable, sai squeezing wet face dinta take, she hates this, yarima lumshe idanuwa yayi feeling kaman kawai ya sadu daita, toes dinshi sai mosti kawai suke, "bazaki fada min ba... " ya fada yana lumshe idanuwa saboda abinda yake ji, sai turo baki take without saying a word, mikewa yayi zaune sosai ya kai face dinshi saitin nata, da sauri taja baya da face dinta tana dab b'ata face kaman an tabata da kashi, hakan yadan b'ata mashi rai amma kawai sai ya saki murmushi yana tallabo cheeks dinta da palm dinshi ya Dan shafa hanshin shi kan nata yana sakin ajiyan zuciya, "gimbiya... Kin shiga raina... Dan Allah nima ki bari in shiga naki..." ya fada yana shafa hancinshi from side to side of her nose, idanuwa tasleem ta lumshe saboda how warm his hands are on her naked skin, Dan bude idanuwa yayi yaga her eyes are close but her lashes are still wet, sake squeezing face tayi saboda yanda takejin karfin abun under her despite she's wearing a skirt and pant under, yanda legs dinta ke around him makes it easy for him, "I wish... " ya rada mata, yana sauke hannunshi zuwa bayanta, gani yayi ta Dan gantsaro a bit with her two eyes closed, babu inda yake kallo sai face dinta Don ganin reaction dinta but it's not bad, kaman wasa ya Kai bakinta saitin nata, da sauri ta bude ido tare da saurin sauka daga kanshi in just a second, cikin zafin Nama ta fara goge bakinta da bayan hannunta, yarima daddaure face yayi saboda ji yayi he is humiliated, kaman shi take goge baki because he touched her lips with his, "ni... Ka.. Tafi... " ta fad'a voice dinta na rawa, shuru yayi not knowing what to say, "wai ke Meye matsalar ki..."was abinda ya fad'a mata sounding angry, "ni ban so... " ta fada thinking of how rashida will react to all this, "alright then... " ya fada yana sauka daga kan gadon, zama yayi kanshi kasa hannunshi cikin junansu yana murzasu a hankali, he wants to stand amma Sam bai son taga girmanshi a wannan yanayin da take nuna shi detest him, he feels so bad, ahankali ya samu ya Mike, da sauri taslem taja baya kaman zai kamata, kou ta inda take bai kalla ba ya bar dakin. Hajiya zainab kiran tayi ta dinga mata fada sosai, babu abinda taje nuna mata sai ta fita harkan rashida, she made it clear b'ata son tarayyarsu, tasleem ta rasa abinda ya kawo maganar Don kou kadan batayi tunanin Hindu taje gidansu ba, "wallahi any day naji Kin bar rashida or what ever she's called tazo wannan gidan zanza mahboob ya daukomin ke... Ban taba dukan ki ba but believe me ranar sai na saka miji belt .."hajiya zainab tafad'a sounding very serious, "mummy AI b'ata zuwa gidan... " "but you communicate with her ai... Kou kadan banason Kuna magana daita.. Stay away from that girl, she's evil and I can feel it... " "oh ni mummy... Yanzu besty din ce evil... Hmmm shikenan... I will do as you said.... " ta fada kaman zatayi kuka, "yes do just that... If she asked why kika daina kulata tell her ni na hanaki.. AI ba tsoronta ake ji ba... "inji hajiya zainab that is very angry, ta San yarta is a total fool and duk yanda rashida ke so haka zatayi daita, kawai she just pray nothing bad happens, haka suka gama waya hajiya na sake nanata mata maganar rabuwa da rashida, she shows total acceptance amma ita kanta tasan she can't just forget about her just like that, tasan it's not possible. (haka wasu yaran suke, kan nuna masu Abu amma kiri kiri su bijire maka, wallahi duk abinda uwa zata bude baki ta fada maka stop it then duk yanda kake kaunar wannan abun kayi hakuri dashi Don am sure babba zai hango daga zaune kou yaro ya hau tsauni Mai tsawon gaske bazai gani ba.. Like I said babu Dan da zai yi dana sanin bin umarnin Iyaye amma da akwai dana sani a rashin bin umarnin su... Allah yasa mu dace amin" thanks,[3/14, 6:33 AM] +234 703 008 7807: 45💚🧡💙💛❤ Sakaci 💜💚🧡💙💛❤ ®Zuwairat (ummumaryam) 4⃣5⃣ Ajiye waya tasleem tayi ta Mike tana turo baki saboda abubuwan da suke neman yi mata yawa lokaci guda,  she have never been in such mess at the same time,  ga mum dinta ga yarima sannan ya rashin magana da rashida,  ji tayi fever na neman rufeta,  gado ta haye tana lumshe idanuwa kaman Mai jin bacci. Yarima na fita ya shiga Bangaren shi, he is angry amma kuma bayan ya fito daga wanka yaji saukicikin ranshi,  kou kadan bai ji haushin ta ba,  yasa how she's brought up so he don't blame her when she does somethings, farar shadda wnada yasha aiki irin na yan sarauta ya saka looking calm, fesa perfumes yayi ya fita har ya Kai bakin kofar fita daga main falo ya tuna he should tell her zai fita,  he havr decided to crest a good relationship Wanda zaisa tasaki jiki dashi,  yasan in har yace he will act all mighty ba lallai shakuwa ya shiga tsakanin su ba,  haka ya koma Bangaren ta walking straight in to her room,  tana jin ta bude kofar tayi rolling idanuwa Wanda ke nuna wannan mutumin again,  takawa yayi har tsakiyar dakin looking cute, bai k'arasa inda take ba yace "gimbiya zan fita... " ya fada mata sounding calm face dinshi dauke da murmushin da makes her stare at him for about few seconds "yana ma da dan kyau... " ta fada under her breath,   broad smile ya sake saki sanann yace "me kika ce?... " ya fada kaman zaiyi dariya,  baki ta turo tace "nothing... " "OK... Na tafi...me zan kawo maki... "  "nothing... " ta sake amsa mashi atakaice,  bai k'ara cewa komai ba ta fita daga dakinta. Straight gidansu tasleem ya tafi ya wuce Bangaren mahboob, gaisawa sukayi da Mahboob, face din yarima look very bright that saida mahboob yace "hydar you look happy... Meye labari... Kou da parrot ta fara making dinka happy ne... " ya tambayeshi,  baki yarima ya tabe tare dacewa "wannan... Make me happy... Lallai... " ya fada calmly,  shuru ne ya Dan biyo baya for a moment sannan yarima yace "pls taimako na zakayi.... " "daman I know... Ba haka nan ka zo gidan nan ba... Now tell ke what's up... "  murmushi yarima ya saki yace "pls so nake ka taimaka min... And ask mummy... Sunayen story book din kanwarka... "  "lallai ma... Kai kaje ka tanbayeta mana... Haka nan sai inje ina asking names of her story book?..."mahboob bai k'arasa ba yarima ya Mike yana cewa "shikenan... Babu komai... Sai anjuma... Daman.. Abinda ya kawo ni kenan... " ya fada mashi yana daukan car keys dinshi,  mahboob yasan he is angry ne,  "at least muje mu gaida mummy mana   " mahboob ya fada calmly,  yarima bai sake cewa komai ba ya ajiye car keys dinshi ya fita daga dakin,  da sauri shima mahboob yabi bayan shi "Allah dai ya sauwake halin nan naka... " inji mahboob dake biye dashi as he walks very fast, falon hajiya zainab suka shiga mahboob ya shiga har bed room dinta ya kirata,  hajiya zainab was thinking karar tasleem yarima ya kawo amma to her surprise ya gaidata cikin respect without saying another word,  nan hajiya zainab tasa aka kawo masu abinci,  daman bai ci komai daga gida ba,  nan yayi breakfast yana tunanin inda real mace ya aura da yasan babu yanda zaa yi ta barshi ya fita bai ci komai ba,  amma now see him,  his pretending bai Damu da abincinta ba amma in dau har zatayi ta bashi kou babu dadi he will surely eat with pleasure, suna gamawa mahboob ya fadawa mummy yarima yazo amsar sunayen story books din tasleem,  kunya yarima yaji amma bai ce komai ba,  mikewa hajiya zainab tayi ta shiga ciki few minutes later ta dawo da bag cike da story books dinta, mahboob ne ya amsa yarima yayi sallama da hajiya zainab ya bi bayan mahboob,  cikin mota mahboob ya saka mashi books din shi kyma ya shiga. Hajiya zainab was happy don tasan at least da akwai alaman yarima cares about her, "magrub nayi zan kashe wayata   " ta fada wearing a smile. Yau kam tasleem har hawaye tayi da number rashida bai shiga ba har yamma,  she havr no choice but call her mother nan hajiya asiya tafada mata b'ata jin dadi ne,  waya aka Kai mata amma data amsa kou word daya rashida b'ata furtawa taslem ba,  banda hello hello babu abinda taslem ke fada mata amma zafin zuciya vai bar rashida tayi mata magana ba,  haka tasleem ta gaji da magana ta kashe wayarta thinking it's the illness. Yau ma yarima yazo masu da kayan dinner, he set the dining then called her kaman yanda yayi jiya,  yau cikin Arabian gown tazo face dinta babu walwala, bai nemi long story ba yayi serving nice meal mara nauyi amma ta nuna she won't eat,  sai da ya nuna bacin ranshi karara sannan ta zauna ta fara ci kuma sai taci fiye dashi,  mikewa tayi ta tsaya alaman zata tafi,  kura mata ido yayi for a moment sanann ya nuna mata kofa without saying a word, ficewa tayi ta koma bangarenta,  yau su Hindu basu fito kallo ba, Hindu da Kanta ta fadawa sauran masu aikin su dinga zama dakinsu don bai kamata duk sanda mijinta zai shigo ya dinga tardasu a falo ba. Tasleem b'ata tsaya falo ba ta wuce bedroom dinta ta saka kayan bacci sannan ta kira hajiya asiya Don jin ya jikin rashida nan ta amsa mata da sauki tace ta gaida mata ita. Bayan nan ta dinga kiran mum dinta taji wayarta kashe,  she feels so bad, rungume pillow tayi sai ga yarima daya saka kayan bacci ya shigo da sallama,  kallonshi tayi taga hannunshi rike da one of her favorite story book,  she wonders ya akayi ya samu,  zama yayi bakin gadon ya bude story book din ya fara karanta mata in a low nice voice,  gani yayi sai lumshe idanuwa take tare da hamma,  "kiyi adua sai mucigaba.... " ya fada mata cikin whisper, babu musu tayi as he order sannan ta koma ta lafe kan gadon, nan ya cigaba da karanta mata har tayi bacci,  mikewa yayi ya gyara mata blanket yana kallon sleeping face dinta, she's so adorable,  he loves the way he's playing a gentle man despite yasan he is not that gentle,  kiss yayi mata a forehead sannan ya fice. Wacegari before 12 taslem tayi abincin as ordered by hajiya amina,  masu aikinta ta bawa sukayi tasting kuma sunce yayi dadi,  she feels happy for the compliment,  cikin dayan daga cikin food warmers dinta masu tsadan gaske ta shirya abincin ummah ta aiko aka dauka aka kaiwa yarima. A office kam yarima was smart enough to know wannan abincin ba daga palace yake ba,  he noticed some thing new like yanda foodwarmers din suke stained da abincin dake ciki,  sanann arrangement din is different,  Wanda ya kawo abincin ya kira ya tambayeshi daga ina ya dauko abincin ya amsa mashi da "fulani tace... Inje gidanka in amso maka abinci... Wai daga yanzu chan zan dinga zuwa... " ya amsa mashi,  murmushi yarima ya saki ya daga mashi hannu alaman he can go sannan yayi saurin bude abincin Don ganin abinda ta dafa mashi,  tun kafin ya bude yayi wa kanshi alkwarin bazai yi complaining ba nor matter how bad the food is and unfortunately it was not that bad because he enjoyed it.  One week later Rashida ce sai lekawa take a falo, she wants to see in babu kowa a falo Don tayi escaping Don this past few days kiri kiri mum dinta ke hanata fita, she always tell her she look bad Don haka kar ta fita, ba komai yasa take son fita ba sai Don ta sayi waya,  she have realized that wanann kishin ba zai kaita koina ba,  and the good thing about this whole thing is the more they get close the more the chance of him eating her food,  hakan yasa take ganin it's better she gets on tract,  har ta kai bakin kofar fita taji mum dinta na cewa "ke ina zuwa... " da sauri ta juyo tana cewa "Dan Allah mami.. Kiyi min afuwa inje wajen da nake service... I promise kou hour guda bazanyi ba zan dawo... Pls... " ta fad'a tana rike da handle din bude kofa alaman yau bazaa hanata fita ba,  "I told you bazaki fita ba a haka... Sannan if kin fadamin exactly abinda ke damunki then maybe I can ket you go out.. Amman bazai yuwu kina raina min hankali under my own roof ba,  ...so come here now... " ta daka mata tsawa,  aikam sai ta ruga da gudu tayi hanyar waje,  da sauri gudu gudu mum dinta tabi bayanta tana kiranta amma before you know she's out of the gate,  har ta fita b'ata daina gudu ba because gani take zaa sa Mai gadi ya biyota Don ya kamata,  sai da ta tabbatar tayi nisa da gida sannan ta daina gudu.  "haka nan in yi zaune gida after all the long efforts.. No way... " ta fada tana nishi saboda gudun datayi. Haka ta samu abun hawa ta shiga ta fada mashi ya kaita plaza inda ake saida phones,  daman tana da sauran kudin da ta saido necklace so money is not her problem. A Bangaren tasleem ta sauya sosai da sai ka rantse ba ita bace,  she's looking more prettier by the day,  bmohis organic products is the best, gani take nothing will make jer look so flawless kaman wannan products din,  sai ta dora kafarta daya kan daya tana murzawa a hankali Don taji taushin jikinta,  b'ata San nawa ummah ta saya mata wannan kayan ba amma kou nawa ne ya chanchanci kudinshi, she's so much in love with her new self,  jikinta kullum cikin sulbi yake sanann GA wani tsansti da fatar jikinta yake,  kou Hindu sai da tace "hajiya jikin ki na k'ara kyau... " ta fada mata jiya da suke breakfast, "kedai bari... Ummah ce ta kawo min wasu kayan gyaran jiki... Wallahi before har zan ajiyesu Don kar su b'ata min jiki dayake naga color dinsu wani iri... Kuma besty yace kar yazo bai amshi jiki na ba... Amma wallahi gani nake da nayi asara inda na barshi banyi using dinshi ba... " ta fad'a tana lumshe idanuwa. Yanzu b'ata da damuwar komai,  ta fara rage damuwa sosai sanann shakuwa na Dan shiga tsakanin ta da yarima saidai kou kadan indai yazo zai tabata sai ta Dan ja baya alaman b'ata so shi kuma shikenan sai ya kyaleta Don gani yake ba girman shi bane forcing a woman,  ome thing she can't deny now is that his black skin is not bad at all,  in short she likes it now but pretend it's nothing,  kullum ita take mashi abinci kuma daya dawo sai yace mata "thank you for the wonderful meal... Looking forward for more... " yake fada mata kullum in ya dawo daga office,  yanzu tana Dan sakewa tare dashi unlike before da kou magana yayi sai ta razana. Kullum a Bangaren shi suke diner tare sannan ta dowa side dinta,  yanzu tana Dan jiran ya shigo amma kuma sai ya shigo sai ta nuna b'ata wani damu da zuwanshi ba, he will read her story in a very sweet voice that makes her sleeps very fast,  she do feels his soft lips on her forehead while she sleeps,  ahankali takejin wanann maganganu da rashida taje fada mata game dashi yana gushewa,  she feels ba haka yake ba, she misses talking to rashida sosai amma ba kaman da ba. Yau wajen karfe biyu yarima na zaune a office,bai dade da cin abincjn da aka kawo mashi ba, straight from masjid yaji he needs to relax and think kan yanda zaj shawo kan tasleem Don he can't pretend anymore,  abun ya fara damunshi as aurensu is getting close to a month yanzu and he needs what every man needs,  sai rolling kujerar da yake zaune sama yake a hankali yana sakin ajiyan zuciya time to time,  haka nan sai naga ya saki murmushi,  it seem he havr arrived at a decision,  idanuwa ya bude tare dacewa "you should share my pain gimbiya... " ya fada yana murmushi Mai bayyana hakora, Kai ta girgiza yana sake fashewa da dariya,  his tighten face looks so bright all of a sudden. Gira daya naga yana dagawa ahankali looking naughty,  haka nan sai ya saki dariua shi kadai kaman wani sabon shigan mahaukaci,  he seem to love his decision. Rashida na zuwa shagon waya ta sayi wata infinx yar 30k,  nan ta bada aka Dan jona mata taje wajen service dinta don kar mum dinta ta aiko ace b'ata zo ba,  tana zuwa ta fadawa Amanda all abubuwan da suka faru bayan rabuwansu, "gaskiya you're very stupid.... How will you show your anger while you know what you're looking for...bai kamata ki nuna kishi ba... Allah yasa b'ata gano kishi kike daita ba Don hakan zai sa ta fita harkanki kaman yanda family dinta suke so... " "she won't...bazata gane ba... Ai she hardly understand things... " rashida ta fada with assurance saboda sanin halin tasleem. Bayan kaman hour guda rashida ta koma wajen wayar ta amsa kou full baiyi ba ta bude ta saka sim card dinta,bayan wayar ya Kama booting ta nemi number tasleem sannan tayi dailing while heading out of the store. Tasleem data fito daga bed room dinta bayan ta gama sallah zuhr ta dauki wayarta dakr ringing,  tana ganin besty tarasa inda zata saka kanta saboda farin ciki, hannunta na rawa tayi picking wayar tana cewa "wayyo Allah my besty... I miss you sosai... Ya jikinki... " ta tambayeta cikin shagwaba kaman zatayi mata kuka "fine amarya ta ango... Kwana biyu... I miss you too sosai... Kou lafiya van samu ba... Amma saboda in dinga magana dake na fita sa sayi new phone... Kou good charge ban gama yi mashi ba na saka sim Card dina Don inyi maki magana... "rashida tafada face dinta babu walwala but her voice sounds otherwise, "Allah sarki besty na... I miss you more... What happened to your phone... " "faduwa tayi... AI ranar munyi magana da Mai aikinki take fada min kina bangaren mijinki.... Kuma kince chan zaki kwana... " b'ata k'arasa ba tasleem tace "ni din... Haba besty kema kinsan wanann karya ne... Ya zaayi in kwana a daki guda dashi... " harara rashida ta ballawa wayar b'ata yarda daita ba "ai ba wani Abu bane Don kin kwana a dakin...." "wallahi da wani abu... In har na kwana ban ji shawaran ki ba kenan... Ni ban kwana ba... Ranar na dawo na dinga kiranki.... Wayarki bai shiga... Wallahi I miss you... Lot havr happened in the past days... " inji tasleem da jikinta ke rawa Don ta bawa rashida labari "hmmm amarya kenan... " "pls stop calling me that... Am your besty not amarya... " tafad'a cikin fushi tana turo baki "na Daina...now tell me what's up... " inji rashida dake jingine da bangon wani gida tana kallon mutane dake wucewa,  nan tasleem ta shiga b'ata labarin things that havr been happening,  nan ta fara fad'a mata yanda ummah ta umarceta ta dinga dafawa yarima abinci,  da sauri rashida tace "wait a minute.... Kina nufin... Kin fara dafa mashi abinci?... " ta fada hat jikin ta na rawa in a way da yake da alaman question mark amma dayake tasleem b'ata damu ba kou a jikinta, "eh mana.... Yanzu kusan sati kenan..." still bata k'arasa ba rashida tace "besty... Let me call you.... Daman inda bakin titi ne... If na isa gida zamuyi magana... " ta fad'a jikinta na rawa sosai,  "nima naso ince da akwai hayaniya a inda kike... If Kin isa gida sai muyi magana... " inji tasleem,  Rashida b'ata k'ara cewa komai ba ta kashe wayarta ta tayi saurin dailing number Amanda tana cewa "sister....i. have miss a lot... Can you believe wai kusan sati da ta fara dafa mashi abinci ni ina nan zan kashe kaima while nesa tazo kusa?... " ta fadawa Amanda,  wani irin dariya Amanda da tafi Rashida matsuwa ta saki, she believe the only thing rashida is going to have da ita bazata samu ba is the Prince's dick amma daga nan ta tabbatar kou kudinshi bazata kaita ci ba,  she have planned her life sosai,  "daman baka fushi if you want something... All you need to do is stay focused.. Kinga da kilan komai ya daidaita tsakaninku..." "nidai pls call now... Ki kirashi yanzu pls..."inji rashida da jikinta ke rawa, "kar ki damu... Yanzun nan zan kirashi.... " "OK.. Ina nan ina jiranki...i won't go home sai naji reply dinki.. Am. Waiting... " rashida ta fada cikin rawar jiki tana kashe wayarta,  wani waje ta samu ta zauna yayinda take jiran kiran Amanda,  she can't just wait for all this to come to an end,  the kind of end that she will be In the arms of the prince for the rest of her life. Babalawon da Amanda ta kira cewa yayi kawai tazo ta amshi magani because ba abinda zaa aika ta mota bane as maganin VA zai taba kasa ba har ayi amfani dashi, amma tana kiran rashida tace "yace azo a amshi maganin.... Amma zaa taho da 500k... " nan take rashida ta dora hannu bisa kai tare da fashewa da kuka tana cewa "ina zan samu 500k yanzu... " b'ata k'arasa ba Amanda tace "relax mana...we're in this together.... Now tell me nawa gareki... Sai in cika. Maki AI... It's no big deal... " inji Amanda,  nan Ta fad'a mata sauran kudin da suka rage a hannunta,  "wanann babu case... Yanzu ki kawo kudin...sai in Kama hanyar yau da yamma kou kuma gobe..." ta fada mata kaman Shes helping her,  da sauri rashida ta fara yi mata godiya tana cewa "nagode... Nagode... Thank you so. Much.. The way you're helping me your own helper will locate you... " gatsine Amanda ta dingayi tana amsa mata da Amin,  (what ever you do to others same thing will surely locate you, it's Just a matter of time,  tayi wasa da trust din da tasleem ta b'ata, now Amanda is playing with her own trust too,  ) "but pls... Ki taimaka ki tafi yau... Zan aika maki da  kudin gobe... Nasan in kin amso goben zuwa jibi kin dawo... Pls kiyimin wannan alfarman... " "In dai yiwa Kaina...." Amanda ta fada cikin ranta sannan tace "don't worry dear... I. Will do anything for you... As am talking to you now ina gama waya zan fara Shiryawa... " tsalle rashida ta daka forgetting tana kam titi, godiya ta dingayi mata sanann sukayi sallama. (ya rabbi, remove fake people from our lives kou su waye, ya rabbi remove fake people from our lives, rabbi duk Wanda yayi wasa da zuciyoyinmu play with theirs in a way they can't handle the pain, toy with those that play with her our heart, rabbi ka tozarta wayanda suke mana dariya a inda Muke but feels kaman su kashe mu a bayan mu. Amin) Thanks [3/14, 6:34 AM] +234 703 008 7807: 46❤💛💙🧡💚 Sakaci 💜💛💙🧡💚💚 ®Zuwairat (ummumaryam) 4⃣6⃣ Rashida b'ata san lokacin da ta iso gida VA saboda farin ciki,  the excitement is to much for her,  she can't believe zuwa jibi maganin dake dauke da destiny dinta will arrive garin da take, kou da ta iso gida her mom was in the falo,  tana ganinta tamike tafada zazzaga mata masifa tana fada mata duk yaranta babu wanda ya rainata kaman ita, she nags at her for more than 20 minutes amma kou word daya rashida b'ata ji,  kawai zuciyarta na wajen the goodness that is about to be fall her,  gani take babi abinda zai sa ranta ya baci a yanzu, saidai if the jazz fail like the first one "Allah ya sauwake... " ta fada rejecting the thought of it not working, "me kika ce?.. " mum dinta dake mata fada ta tambayeta, "nothing mami..." ta fada looking calm,  "na sake ganin kin fita daga gidan nan... Wallahi sai naci mutuncin ki... If you think am joking do Other wise ki gani... " mum dinta ta fada sounding angry,  "mami... Am sorry...amma gobe.. Ne ranar da muke clearance... " Dalla rufemin baki ki bani waje... Always have something to say..." ta daka mata tsawa,  daman it's what she's waiting for,  da sauri ta Mike ta Kama hanyar dakinta,  wulla kanta tayi kan Gado saboda tsananin farin ciki. Kou kadan she didn't intend to call tasleem back. Because taji abinda take nema for a very long time. ita kam tasleem ta rike wayarta a hannu babu abinda take jira sai kiran Rashida, kawai sje wants to vomit all she have hidden for all this while, tafi hour guda tana jiranta amma shuru b'ata kira ba Wanda hakan yasa  ita tayi dailing number dinta,  rashida dake kwance imagining how it's going to be yaji wayarta na ringing da sauri ta dauka thinking kilan Amanda ce,  amma tana ganin tasleem taja tsoki tare da ajiye wayar without picking tana cewa "very soon kou kallo bazaki isheni ba... Just wait and see.... "tafada tana komawa tayi kwanciyar ta,  sake kira tasleem tayi ta sake  mikewa tana cewa "ohhh... Wannan sakarar won't let me think.... Mtwsss. " ta fad'a tana daga wayar,   before tasleem tayi magana tayi saurin cewa "besty... Sorry... If na isa gida zan kiraki... Har yanzu ina kan hanya ne... " "OK pls kiyi sauri ki kirani if kin isa gida..i. have lot to tell you... " ta fada har jikinta na rawa,  "OK.. Don't worry... Zan kiraki... " ta fada tana kashe wayarta,  "lousy fellow... " Tafada tana ajiye wayar. Hakuri tasleem  har tayi sallah asr sanann tasake kiran rashida da har lokacin b'ata kirata ba,  abunka da wnada ya saba da surutu if batayi ba b'ata jin dadi,  amsa wayar rashida tayi tana cewa "yanzun nan nace zan kiraki tunda nayi sallah... Bani Insha besty na... " ta fad'a mata mata,  nan tasleem ta fara fada mata abubuwan da yarima ke yi mata da yanda yake hada masu dining duk dare da kuma yanda yake shiga dakinta ta k'arasa maganar dacewa "besty... I think... He is not as bad as you think.... Ya iya magana..." da sauri rashida tace. "AI ke kika sani... Kawai ya samu abinda yake nema a jikinki shikenan... Who knows kilan MA kin bude mashi legs... " da sauri tasleem da jikinta yayi sanyi tace. "haba besty... Nothing like that... It's just that kawai.. Kaman ya fara shiga raina..." kawai sai taji ta kashe wayar,  "hello hello... "tasleem ta fara maimaitawa out of serious surprise,  ita kuma rashida ta dafa cheat dinta saboda wani azaban kishi da take ji,  da sauri tasleem ta sake kira because b'ata Kai karshen abinda zata fada mata ba, saida wayar ta kusa tsinkewa sannan rashida tayi picking tana cewa "ban San baki San kishin kanki VA sai yanzu... In ba hauka ba yanda yayi treating dinki har ki fara maganar shi with positivity?...amman kin bani mamaki... " ta fad'a sounding harsh "na bari...na daina... " tasleem ta fada mata sounding so childish, "oh your problem...if you like Karki daina.... Nidai na fada maki abinda ke raina... " "an daina.... Nima I don't know what happened.. Amma na daina... " "in baki daina ba AI kece da wahala... In ya samu abinda yake so AI shikenan... Lokacin zaki gane abinda nake fada maki.... " haka ta dinga zugata har small drop of feeling data fara samu kan yarima ya gushe mata,  ji tayi the feeling is no more,  daman she developed the feeling yayinda babu rashida dake b'ata bad advice and now that she is back she's destroying what they built, saida ta tabbatar tasleem is convinced sannan hankalinta ya kwanta,  "wallahi besty inason ganinki... I want to spend one afternoon with you... Dukda nasan yanzu family dinki basu sona... " rashida ta fad'a kaman zatayi kuka, "hmmm dear mummy ma tace in fita harkarki... Na rasa abinda kikayi masu... But don't worry muna tare... Mutu ka raba takalmin kaza... " inji tasleem,  rashida shuru tayi,  kou kadan batayi bakin cikin hakan ba,  kou da rabuwa da tasleem zatayi b'ata da damuwar komai inda har ta cimma burinta,  ita kawai tana tarw daita ne Don ta sami hanyar da zata sakawa yarima magani that's all,  not because she' cares about her as a friend kou wani abu, "yanzu shikenan Bazan iya shiga gidanki ba?.. " rashida ta tambayeta kaman zatayi mata kuka "kina iya saka likaf AI.... Sai kizo.... Nasan ummah tasa masu gadi su fad'a mata in sun ganki...so don't worry... Now tell me yaushe zaki zo... " tasleem ta tambayeta out of joy "don't worry... Zanzo... Zanzo tun safe sai in tayaki hadawa mijinki abinci... " "hmmm last time kika ce zaki dade a gidan nan amma kaman ana koranki baki dade ba... " tasleem ta fada forgetting what happened the last time she came "besty kenan... Don't worry... Dukda baa son ina zuwa gidanki ya zama dole in shigo kou da sau daya ne..kuma zan tayaki komai... " ta fad'a mata,  ahaka sukayi sallama. Yau ma yarima that look very excited ya gyara dining wearing only jallabiya da boxers da zaka iya gani daga nesa kasancewan jallabiyar ba Mai nauyi bane,  he looks very calm while he picked up his phone to call her,  tasleem data fito daga wanka tana ganin call dinshi ta Dan tsaya for a moment kaman bazata dauka ba sai kuma tayi saurin picking , she can't just watch her phone ring b'ata dauka ba,  especially when it's from him, kaman batason magana tace "hello... " "hi gimbiya... How was your day... " "fine... " ta amsa mashi calmly, "baby dinner ia ready... Kizo muci... Ina jira... " ya fad'a a Voice din Mai jin bacci, "uhmmm... " ta amsa mashi,  bai sakr cewa komai ba don yasan haka take behaving kuma tazo tafishi cin abincin. Tasleem kiran rashida tayi ta tana cewa "besty kinji wai inzo muci abinci... " ta fada mata sounding so stupid, "kice baki ci mana... " inji rashida,  "OK... But fa ina ta jiran inci... " tasleem ta fada tana turo baki, duk Wanda vai sani ba yana iya tunanin asiri rashida tayi mata yanda komai sai tayi informing dinta amma tsabagin sakarci da sangarta ne,  Kawai Shes use to saying what ever she sees and nobody ever made the attempt of stopping her it telling it's bad,  wasu kuma naturally haka suke da surutu kaman ni a gari hahhh, "then why kika kirani kuma... Nifa banason rainin hankali,..." rashida tafada sounding very angry, "aa ba haka bane.. Kawai gani nake ya kamata in fada... Maki... " tafad'a voice dinta narawa "matsalar ki tunda baki san  kishin kanki ba... " ta fada mata atakaice "don't worry besty Bazan je ba... Nasan you cared about me," tafad'a mata cikin sanyimurya, "good besty... Now you're talking.... Kar ki yarda ya saba maki da wanann abubuwan... Don nasan he does not mean it.... Think of it just month ago Yake neman yanda zaiyi ya kasheki and now he is acting cool.... Kawai yaga kina da good skin and shape yana son ya gama moranki sai ya ajiyeki... Shine your eyes my friend... " rashida ta fada mata,  shuru taslem tayi har sai da ta Kai karshe sannan tace "shikenan... Nagode... Duk yanda mukayi zan fada maki... " inji tasleem cikin sanyi murya,  she don't want to do abinda rashida take fada mata,  tana ganin da akwai karya a abubuwan da take fada mata but she feels so convinced with her advice as she feels it's coming out of love,  tana katse wayar ta kira yarima dake zaune yana jiran zuwanta with a smile, daukan wayar yayi yaji tana cewa "ni.. Yau... Am not... Hungry... " tafad'a cikin voice dinta Mai dauke hanaklin Mai sauraro,  idanuwa ya lumshe yace "gimbiya yau aji zaki jamin.... Shikenan.... Bari in kawo su nan inda kike tunda yau sarautar ta tashi... " ya fad'a yana mikewa "nidai aa... No pls... " ta fada kaman zatayi mashi kuka,  murmushi ya saki yana cewa "sai na zo..." ya fad'a atakaice yana kashe wayar. Da sauri ta sakr kiran rashida tana fada mata "besty kinji yace zai kawo abincin nan Bangarena..." tafad'a Har jikinta na rawa,  "pls besty kar ki kashe waya... Ki bari inji abinda zai fada maki... " rashida ta fada cikin sanyimurya. Haka akayi kam Don har yarima ya shigo da da abincin tare da sallama their phone is connected,  "gimbiyata.... Yau mulki kike ji kou... Am here... Kuma zanyi feeding dinki da kaina... " yafada gana dora abubuwan daya zo dasu a kan locker na gadon,  tasleem shuru tayi tana daidaita wayar yanda rashida dake kwance hawaye na zuba zata ji sosai, ajiye wannan ya sake komawa ya dauko sauran sanann ya zo bakin gadon, daga isa sai rigar baccin data saka bayan ta fito daga wanka,  she look so calm and beautiful,, wayarta na bisa ruwan cikinta ta kifashi yanda rashida zataji komai da zai wakana,  sai da ya ajiye abincin sanann ya sa hannu ya daga jaw dinta yana cewa "baby.... Wannan kyau yafara rikitani...anya zan iya hakuri anymore?.. " ya fad'a yana kallon yanda lashes dinta ke kasa alaman she's not looking at him,  shuru tayi b'ata ce komai ba,  "komai naki is different..." ya fada yana Kama shoulder dinta,  "pls... Ban so... " tafad'a tana Dan matsawa daga gareshi,  rashida was about dying saboda kishi... She feels so much pain, just imagine what she's going through, "naji... Now let's eat... " ya fad'a yana Kai fruit bakinta,  daure face tayi tare dacewa "nace na koshi...pls leave me alone... " tafad'a cikin tsiwa yanda rashida zata jita kuma ta ji dadi saboda bin umarnin ta da take,  shuru yarima yayi ya rasa abinda zai ce mata,  shuru na ya Dan biyo baya kaman na minti biyu sannan yarima yace "me kika ci tou.. You know we always have our dinner together..  Why yau zakici without me... " ya fad'a cikin sanyimurya, "nidai pls... Daga yau... Stop waiting for me... Ban so... " tafad'a kaman ba ita ba,  kallon mamakin yayi mata yace "for real?... You  don't want to eat with me again?... " ya fad'a cikin tsananin bakin ciki "yes... Ban so... " ta amsa mashi atakaice,  "gimbiya... Ni dai baki sona kou?... Before har na fara tunanin you cares amma am wrong kou?... " ya tambayeta, "yes... " ta amsa mashi Kai tsaye,  assuming rashida is not listening da bazata amsa da yes ba amma she wants to make her besty proud,  dafa goshi yarima yayi yana shafa forehead dinshi ahankali saboda yanda yake jin temper na  taso mashi,  kaman daga sama ya dauki plate din roasted beef ya wurga  jikin bango wnada ya watse tare da making so much noise dayasa tasleem razana sosai saboda, mikewa yayi yana shafa kanshi yana sakin wani irin nishi kaman hungry lion,  ja baya tasleem ta farayi tana fashewa da kuka,  this yes data fada mashi makes him feels kaman yayi strangling dinta,  he can't believe bayan duk kokarin da yake wajen ganin ya jawo hankalinta seem to be a waste of time,  he so much hate waste of his precious time,  jin yanda taslem ke kuka yasa yayi saurin haye gadon,  yanayinshi mugun tsoro ya bawa tasleem because b'ata taba ganin shi haka ba, "baby... Sorry..am sorry... " ya fada yana kamacheeks dinta da hannu biyu dake rawa,  kokarin kwacewa tasleem tayi tana cewa "nidai ka daina... "tafada alaman ya bar tabata,  ahankali ya jingina goshinshi kan nata yana sakin ajiyan zuciya ahankali while tasleem tana kuka saboda yanda yake b'ata tsoro, "sorry... " ya fad'a cikin whisper,  "I won't bother you... Again... " yafada mata with his two eyes closed,  Sakinta yayi ya Mike tsaye sannan yace "tashi ki bar nan dakin har sai an gyara... "babu musu ta Mike da sauri ta zagaya tadaya side din tana sauri zata bar dakin kaman daga sama ya riketa ta saki ihu tare da sakin wayar hannunta saboda yanda taji hannunshi biyu a kugunta,  hannu rashida ta dora bisa Kai saboda kishi jin ihun tasleem sanann wayar ta tsinke. Kuka ta farayi sosai kaman wacce aka doka,  da sauri ta goge face dinta tana cewa "soon.... Soon... It will be my turn... "tafad'a  tana nishi sama sama. Hannu biyu ya zagaye waist dinta dashi yana cewa "shush... " yafada yayin da  bakinshi ke kan wuyanta,  da sauri tasleem tayi shuru saboda yanda wani Abu je yawo a jikinta straight from her neck da yake tabawa zuwa her kafarta,  sakin jikinta tayi ya tallabeta da two hands dinshi daga inda yake tsaye a bayanta,  "baby... I want you to listen to today's story... Kina so... " ya tambayeta,  kou jinshi batayi saboda rawar jiki,  she can feel he's whole body all of her  he is so warm and strong, "I. Will take that as a yes... " ya fada cikin kunnenta yayin da yake ja baya in a stylish way,  tasleem saurin makala kunnenta tayi saboda yanda voice dinshi yayi yawo a kunnenta zuwa chan under her,  before she knows she was sitting on his Laos kan gadon,  kou zaa Kasheta b'ata San lokacin da hakan ya faru ba, it happens so fast,  hannu yasa ya gyara gashin kanta sannan yace "baby Kar ki k'ara min gardama kinji kou... " kaman mara hankali tayi saurin daga mashi Kai,  "yau wa gimbiyata... Now you're back... Yanzu let me feed you da fruits kou... " ya fada yana. Mikewa rike daita a hannunshi,  kusa da inda ya jera kayan ya dawo ya zauna,  strawberry ya dauka ya saka mata a baki ta bude kaman b'ata so ta amsa with her two eyes closed,  yana ganin ta amsa kafin ta ida cinyewa ya Kai bakinshi kan sauran da bai ida cinyewa ba,  bude idanuwa tayi jin wani irin warmth,  his eyes are wide open,  da sauri ta rufe idanuwa saboda sshe can't stare at him for another second saboda what she's feeling,  kaman wasa ya Kama bakinta ya fara sha with the mix of strawberry,  it's the something he never knows,  wani irin dadi yaji all over him,  she feels total pleasure,  she's not good in hiding thing so she couldn't hide how she feels at the moment,  wani irin moaning ne ya fita daga throat dinta as she give in,  babu abinda ya fara yawo a cikin kanta sai Dr Aisha,  she perfectly remembers how she kissed a gabanta,  "do it... " zuciyarta ya fada mata as she kissed him back with the style Dr thought net Wanda ba kowa ya San wannan sirrin kiss din ba,  yarima couldn't believe it, daina sucking bakinta yayi ya sakar mata kiss din yaga Ta Dan karkata kanta gefe guda sannan Kama bottom lip dinshi ta fara sha ahankali, Sam ta mance dawa take, she just gave ln to the moment and have fun, bakinshi is so soft data mance bakin black mamba take sha, yarima couldn't believe tasleem ce keyi Mashi irin wannan kiss haka, alaman question mark is all over him, kou shi kanshi bai San irin yanda take shan lebenshi na kasa gameda licking da tongue dinta na second guda sai kuma ta cigaba da sha, he was dead already, he will give anything for her to suck his lips like this for ever, it's so perfect erotica, cikin nata style din ya Kama lips dinta na sama while she holds on to the bottom lips, banda nishinsu babu abinda ke tashi, shoulder dinta ya fara shafawa hankali down ward zuwa wajen chest dinta, kaman wata mahaukaciya tayi saurin razana tana zare bakinta daga nashi, idanuwa ta zaro as she stands in front of him, she can't believe she just did what she have done, sauke Kai tayi ta kasa kallonshi, wani irin kunya taji ya rufeta, ahankali ta fara ja baya as he stands up, da kyar take tafiya, legs dinta Kama ba nata ba, "gimbiya.... Ashe.. Ke master ce.... Now show me what you have got... " yafada heading towards inda take tsaye a jikin bango, da sauri tace "Nidai... No... "b'ata k'arasa ba ta dafe bangon bayanta saboda yanda ya karaso cikin sauri ya riketa shoulder dinta dake waje saboda rigar Mai hannun shimi ne, idanuwa ta lumshe grabbing the wall paper kaman her life depends on it, inda zata samu something to hold da taji dadi but it's only wall, "gimbiya... Have me... " yafurta mata cikin kunne as he launch a hot and erotic kiss a wuya ta, gani tayi rike bango bazaiyi mata amfani ba, dole ta rike waist dinshi da hannuwanta dake rawa kaman mazari, nishi ya saki as he move his hands down her waist, before he noticed her left leg is on his waist, bai san lokacin dayace "wow " ba, tasleem is giving him the surprise of his life, kallon wacce sai an koya mata komai yake mata, bai san ummah have Don the job of making her ready for such day ba, ( Iyaye a rage durawa yara maganin mata instead teach him how to do him, yafi wannan maganin da aka bawa yarinyar har yayi mata illah, sex education is the best gift da zaka bawa yarka da zatayi aure, if bazaka iya koya mata ba get some one to teach her, no man loves stupid woman ln bed, nor matter how good looking you're if you can't handle him sexually my dear kina zaune wacce b'ata Kai shoes dinki kyau ba zata amshe maki miji, if ance ku koya sai kuce batsa, it's your business, the earlier you learn the better, most of men of nowadays suna da other woman but if you're good wallahi he won't do it because you're not capable sai because a jininshi yake, I will still tell you ku kunya and handle your man well, is not as if no kaina master ce no, but lot of people are learning from what am writing, many havr thanked me so babu abinda yafi hakan dadi, my dear go twerk, roll, bounce for your man Hahh) Thanks [3/14, 6:34 AM] +234 703 008 7807: 47For people still asking for how to pay it's just 300 through bank 0024878383 stanbic Zuwairat haladu sai ki tura screenshot zuwa 08106102727 kou kuma katin mtn kou vtu or transfer zuwa 08106102727 ta whatsapp, pls I will prefer a dinga turo katin ta whatsapp in digits ne Don if message ne sai ace ban replying da wuri kuma am committed ne. Nagode da so, my new members tnx you. Her legs round him in a way he can have the perfect shot daga tsaye, kaman mai aljanu haka tasleem takoma,  kou kadan b'ata nuna wani kauyanci kou wani abu ba, sanann the good thing yarima is the kind of man that understands, you know wasu mahaukatan mazan zakayi abu Don ka burgesu Amma sai su juyar da abun suna cewa Ashe karuwa na auro,  kou kuma suce daman ta saba shan minti tun a gida shi yasa ta iya wanann abubuwan,  but in the case of yarima shi ba haka yake ba,  kawai yasan koya mata akayi, kiss dayayi mashi kawai was enough to proof that to him, maza na zama ravage in yazo ga sex kou romance but this case tasleem ce ta koma ravage,  her hands was going up and down kan chest dinshi Wanda yasa ya dinga sakin low moan,  he could not do anything saboda yanda take sama da kasa kan chest dinshi touching his nipple at each step,  "pls... Own me... " ya fad'a out of control, tasleem always want this day, bawai because tasan pleasure dake ciki ba sai Don practicing abinda aka koya mata da toy, inda zata samu toy before now da ta rufe kofa tayi practicing amma yau gata ga namiji,  real on at that,  she wants to practice and feel the sweetness Dr aysha always talks about, she feels the sweet ness of his hands a jikinta,  jingina kanta tayi da bango giving him access to her neck and veins, kiss ya sakarwa wuyanta tare Dan biting wuyanta ahankali,  wani irin pleasure taji game da pain a bit, b'ata San lokacin datayi saurin Kama chest dinshi ba ya saki k'ara,  he feels her finger sucking into nippy dinshi and he loves it,  inda mutum zai shigo zaiyi tunanin yarima ne kawai tsaye saboda yanda ya rufeta da broad shoulder dinshi,  as she holds his chest ya saki k'ara sai ta sake applying force a bit while tana tunawa da yanda Dr aysha tafada mata yanda maza ke son a taba chest dinsu,  she remembers yanda take dora harshenta zalla kan gunkin tana juyashi in a circular motion,  she remember seeing her tongue a waje tana juyashi a hankali only on the nipple she wants to try that, yafita tsawo sosai,  Dan tantado ta farayi while her tongue is out,  bending yayi bit ta Dora harshenta kan chest dinshi not finding the real spot,  kaman Mai hauka ya Kama gaban rigar ya ketashi saboda daman bai da nauyi , sai da ya tabbatar she can havr what she wants sannan yayi bedning ya dauketa a hannunshi, zagaya legs dinta tayi da kugunshi while she drop her tongue on his nippy hot, wani irin k'ara yarima ya saki,  inda bai jinginata da bango ba da Sakinta zaiyi because he loose all strength lokaci guda,  all he knows was the pleasure,  he is getting What he never thought is possible,  yes he knows sex is pleasurable saboda yana  jin haka a bakin turawan abokanshi da sukayi school tare but never knew a tongue on nipple is something very pleasurable, he was moaning out loud as she's busy licking his chest, ta maida hankali saboda yanda yake mata ihu gives   something she don't know what it is but I will say it's joy,  it gives joy when your partner scream in pleasure,  duk yanda yarima yake ganin kanshi wani classy guy kasa yin komai yayi, all he does was tallabo ass dinta da hannunshi biyu while he rest her back on the wall paper, the other thing she learnt was holding the nippy da hakora in a gentle manner then use your tongue to rub if from side to side,  kaman wanda ya samu toy din wasa haka tasleem ta koma,  kawai zagaya wuyanshi tayi da hannunta while her legs wrapped round his waist ta fara Kama nippy dinshi da hakora as she saw Dr did sannan ta fara mashi wasa da tongue dinta,  wani sabon ihun ne yayi escaping throat fin yarima as his body arches for orgasm,  the more he screams the more taslem tana matsa nippy dinshi da hakoranta, her saliva is all over his chest but who bloody cares, ji tayi kaman electric shock all over his body saboda yanda taji duk wata Nama dake jikinshi na rawa,  kasa tsayuwa yayi ya zame kasa while she's still holding unto him, his breath become shallow and his heart beat faster as he came in hot,  inda Su Hindu na zama a falo da sai sunji ihun yarima,  he was so loud being a first timer,  abun mamaki ya bashi, in short je don't know what to call today's event,  for sure it will be registered in his brain for ever, tasleem na jinshi kasa tayi saurin direwa daga jikinshi ta koma gefe guda tana kallon yanda gaban rigarshi ke tsaye clean clear,  ji baya tayi sosai tana zaro idanuwa, kaman an yaye yana daga idanuwanta haka ta koma, babu inda take kallo sai gaban yarima dake vibrating saboda ejaculation,  her eyes are wide open while her mouth is supporting the openness,  yarima saka hannu yayi ya rike joystick dinshi dake zubar sperm while in his cloths,  kou bude ido bai iyayi, it takes sometime for the orgasm period to be over, ahankali ya bude idanuwa daga inda yake kwance,  taslem ta kasa gane what's wrong with him as he lay down there helplessly,  ba koya mata wannan ba so she don't know abinda ke damunshi,  sai kallon same spot take har taga ya fara sauka kan farkon, sai lokacin ta kalli face dinshi daidai lokacin da yake bude idanuwa ahankali,  ance Mata ke kin kunyar spouses dinsu if such thing ya shiga tsakanin su for the First time but yau yarima ne ya fara jin kunya,  he feels so shy silly stupid lousy parrot tasleem handled him in a way he doesnt expect, kasa kallon face dinta yayi balle yaga the look on her face, bai San sanda dariya ya kufce mashi ba,  he just smile broadly daga inda yake a kasa,  scene din dakin is something else,  ga broken plate da Nama gefe guda sai ga wayar tasleem one side then ga taslem rakube jikin bango sai ga the oga at the top a kasa,  thank Allah bedroom din kato ne da kilan glasses dake kasa ya jiwa wani ciwo,  hannunshi bisa goshinshi ya dinga sakin murmushi Mai kayatarwa, taslem rasa abinda ke damunshi tayi Don for a moment she was thinking kou ya zare ne,  ahanakli ya kalli face dinta tare da mika mata hannu,  he busrt into another laughter as he stares at her,  ahankali ya Mike zaune tayi saurin ja baya kaman taga wanj dodo,  the memory of his erection still linger in her brain,  turo baki yayi yana kallon gaban rigarshi that is wet yace "gimbiya see what you did kou?... "ya fada yana turo mata baki Cikim shagwaba kaman yanda takeyi tare da nuna mata gaban rigarshi, tasleem kam tana inda take tsaye tayi ready ta gudu Don wani irin mahaukacin tsoronshi take ji as she remembers definition of sex, sannan tana tuna maganar rashida da take cewa Kasheta zaiyi if he sleeps with her,  "there's no way that is going into me.. " ta fada cikin ranta,  kou kadan bata san ya samu natsuwa and he might not ask for anything ba, tana ganin ya Mike ta Kama hanyar bathroom ta shige tare da rufewa,  kou kadan yarima is no match for her today saboda, Kai ya dora a jikin kofar bathroom din yana begging dinta ta bude zai shiga ciki amma babu abinda take fada mashi sai "go away... " kawai take fada mashi, yafi minti ashirin yana begging dinta amma fear ya hanata budewa,  "OK.. Zan tafi... Inyi... Wanka... Sai indawo.. Kinji gimbiya... Pls... Don't sleep here tonight saboda glasses din nan... " ya fada mata,  b'ata amsa mashi ba, b'ata fito ba saida ta tabbatar ya fita daga dakin,  the First thing she did was open the door ta tabbatar ya fita sannan ta dawo ga wayarta ta dauka taga the call is no longer connected amma her phone is normal,  the da Sauri ta zauna bakin gado ta fara kiran number rashida,  da sauri rashida da dauki wayar,  nan tasleem ta fara b'ata hakuri tana cewa "besty.. Kinji ni da mutumin kou... " rashida b'ata bari ta k'arasa ba tace "besty what happened... Naji Kinyi ihu... Did he rape you?.. " ta tambayeta looking for info as usual, "aa... Nidai ina ganin ya biyoni... Kawai na yarda wayar... Na gudu... Saida na tabbatar ya fita.. Na dawo... " ta fada lying in away ita kanta b'ata San ta iya ba, kawai tana ganin rashida will be so disappointed in her kaman wata uwarta,  "oh... Really.. " inji rashida "yes... " ta amsa mata,  "yanzu kin koma dakinki?.. " "eh... " "then ki kulle kofarki pls..don't let him come back... Ina bakin cikin ya dinga tabaki besty... " ta fada mata,  idanuwa taslem ta lumshe Cikim jin dadi ta Mike ta kullo kofar dakinta sannan ta dawo ta zauna suka cigaba da labari amma hankalin tasleem na kan abinda ta gani da kuma abubuwan da suka faru few minutes back, her voice was down and rashida keep asking abinda ke damunta amma sai tace nothing kawai she wants to sleep amma ta San sleep is no where close,  a haka ta samu sukayiwa junansu goodnight sannan ta kwanta gadon tare da lullube kanta da blanket,  babu abinda ke yawo a kanta sai joystick data gani na roba da kuma na cikin kayan yarima,  it seems dukda nashi bai fito zahiri ta gani ba yafi na wannan Roban da take mugun ganin girmanshi,  ji tayi gabanta ya sake faduwa,  while remembering the definition of sex ta tura hannunta under her pant tare da forcing small finger dinta zuwa gabanta amma kou kadan it's not entering "kam besty tayi gaskiya... Mutuwa kawai zanyi... Bazan k'ara bude kofar ba... " ta fad'a tana kudundunewa. Yarima kam couldn't stop smiling,  har yayi wanka ya fito he was wearing a smile, gaban mirro ya dawo ya tsaya daure da towel yana murmushi tare da kallon kanshi ta madubi,  "who ever trained you should be rewarded... " ya fada yana shafa kanshi,  shi kanshi bai yarda kawai nipple sucking yasa yayi ejaculating ba,  tje way she did it is some thing no one can take,  the feeling is rushing back again And all he wants is to see himself close to her again under her control,  kullum yana tunanin yanda zai jawota a jiki yana nuna mata some things Ashe ta girmeshi bai sani ba,  ahankali ya koma ya zauna bakin gado yana tunanin me zai bata da zai Nuna he is happy da abinda tayi mashi,  he wants to show her his appreciation yanda she will give him more,  "na samu wajen hutawa wallahi... " ya fada yana rufe face dinshi da hannunshi biyu, wani irin excitement yake ji mara misaltuwa,  mikewa yayi ya saka kayan bacci masu taushin gaske ya fita zuwa bangarenta,  yana da intention din bacci a chan,  kou kadan baya son another night without her by his side,  ya lura he have missed alot and kou kadan he don't want to miss anymore,  yana shiga bangarenta yana tunanin ya kamata a sauyawa masu aikinta waje,  he don't want them the same part daita until ya samu hadin kanta da iya zata dinga zuwa inda yake,  da wannan thought ya isa bakin kofar yana murdawa yaji a kulle, "pls gimbiya ki bude... Kinji babyna... " ya fada yana Dan tura kofar,  banza tayi dashi as tana daga kanta Don ganin if he's getting inside,  babu irin magiyar da baiyi mata ba amma kaman wasa Taki bude mashi kuma batayi magana ba, yana magana yana duba kofofin part dinta kar masu aikinta su zo su tardashi a haka,  yasan ba karamin abun kunya bane amma ya yaiya,  sauke voice yayi Don kar ajishi yana magana,  daya gan dai ba bude mashi zatayi ba ya bar wajen kafin mutuncin shi ya zube a idon masu aikinta. Haka ya koma feeling lonely and sad.  Both the three side basu samu bacci ba especially taslem da tsoro da fargaban haduwa da yarima ya tisata gaba, she made him an object for practical and now she's thinking what might happen soon. Da asuba ma yarima yazo yaji kofar kulle baiyi stressing kanshi ba ya wuce masjid,  he's wearing a smile still thinking about the way tasleem handled him a jiya,. Intentionally saboda ita yaki fita da wuri,  har ten yana gida, cikin white tuxedo ya shirya tare da dora glasses a face dinshi looking so corporate and cute,  Bangaren ta ya nufa because yasan she won't be indoor for ever and he can't leave without seeing her face. Tasleem b'ata bude door dinta ba har sai da ta murza jikinta da bmohis scrub sannan tayi wanka loving herself, skirt da riga ta dauko na super Wanda aka bi pattern din atampar da stones na kasar waje kaman yanda yan zee zee or zee de mun suke ordering the best Cristal stones wanda in yana jikin kayanka daukan ido kawai zai dingayi sanann it has the best gum da duk yanda zai dade bai zubewa,  duk step da tasleem zata dauka haka kayan jikinta ke daukan ido kaman ba atampa ba,  she's not a fan of headtie Don haka gyara gashin kanta tayi kawai ta fito tana daukan ido from her cloths to her dress, sai kayi tunanin  she's going for  a grand occasion saboda yanda ta shirya,  bawai tayi makeup or make over ba no,  kawai her dress anf Her skin yasa ta fito so unique, I will still tell you in dai kana da class kana da swag kana da kudi then shop from zee de mun,  sanann if you want a perfect skin care then go for bmohis organic product,  it works faster for masu virgin skin Wato wayanda basu tana amfani da cream ba, wayanda suke da wasu cream kam it's a gradual process which you will love the result as time goes on,  the reason da nake fada maku is because nasan for sure wasun ku zaku saya kuma kuma iya cewa baiyi maki aiki ba after using kadan,  in har kana da cream da kake using if you change to another product dole sai aikin old one ya fita sannan zaki fara ganin aikin sabo, ni kaina van San organic product ba amma ina ganin tallan organic product sosai a instagram I always wonder what it is,  until yanzu dana ga ana maganar how manyan celebrities suke amfani fa chemical free products. The good thing about organic products is kou da Mai saka haske ka saya bazai b'ata maka jiki kaman chemical products Wanda zasu saka ka kayi ja har a gane bleaching kake,  that's why if ka duba kou a masu film na Hausa kou Nigeria film bazaka ga bleaching effect a jikinsu ba despite they're bleaching,  it's because they're using organic products. Hindu couldn't stop looking at tasleem dake fitowa daga bedroom dinta,  face dinta dauke da murmushi as she greets her,  "wanann murmushin fa... " tasleem ta fada bayan ta amsa mata saboda fargaban kar ta San abubuwan da suka faru jiya "hajiya kawai jin dadi nake... Ke uwar dakinace... Dole in yi farin ciki in naga kina walkiya... " ta fad'a sounding very excited,  murmushi tasleem ta saki tana gyara zamanta feeling happy. Nan ta fad'a mata ta gyara mata bed room dinta,  babu wasting of time Hindu ta shiga ta gyara thinking of abinda ya faru haka. Suna zaune a dining yarima ya shigo,  he believe maganar da ake cewa durkusawa wada ba gajiyawa bane it's true,  dukda tasleem tana sharing dining table da masu aikinta she's nothing like them,  she look so different amidst of them,  yana yaye curtains din ya tsaya yana kallon ta,  he wonders why komai nata glows,  daga get skin to her hair to her lips,  it's like she's using something people don't know kou kuma shine yake ganin haka,  bata ma San ya zo ba sai da taga masu aikinta na tashi da sauri ta daga Kai while holding a cup to her mouth,  sai da ya tabbatar sun bar wajen sannan ya taka while designer perfume dinshi suna rigashi karasawa gareta,  ahankali ta ajiye cuo din with her head down,  walking like a king ya k'arasa kusa daita tare da dora hannu kan shoulder dinta  biyu while standing a bayanta,  idanuwa ta lumshe lokaci guda,  "gimbiya...good morning... " ya gaidata da kanshi without feeling bad "good... Morning... " ta amsa mashi in a calm way,  yana massaging shoulder dinta a hankali yace "baby thank you for yesterday... I really need to learn from you... " ya fad'a wearing a smile,  Dan turo baki tayi b'ata ce komai ba, "pls... Don't lock your door again.. kinji... " fada in a whispering tune,  ahankali ta daga mashi Kai,  "good Girl..." ya fada yana komawa ya zauna kusa daita, Sam cup da take shan tea dashi ya dauka daidai saitin bakinta ya dora bakinshi yayi sipping sannan yace "baby... Baki ganin ya kamata masu aikinki su koma seperate part?.. " bai k'arasa ba yaga ta makale mashi shoulder,  shuru yayi yana kallon yanda ta hada kunnenta da shoulder dinta alaman Sam b'ata yarda da hakan ba,  "gimbiya is not as if I hate them or something amma baki ganin duk sanda na shigo duk a takure suke?...like now because of me sun kasa zama su ci abincinsu... Banason ina takurba su ne.... " "ka.. Bar.. Zuwa tou... " ta fada sounding like a baby, dariya ya saki yace "tou ke zaki dinga zuwa?.. " ya tambayeta yana sipping tea din tare da daukan chicken lollipop daya yana kaiwa bakinshi, still makale mashi kafada tana tare dacewa "uhummmm.." "I don't understand that language ..." ya fada chewing the meat kaman daman an sa da bakinshi, .shuru tayi b'ata sakecewa komai ba, "Kuna cin dadin ku wallahi... Shiyasa kike glowing duk dadin gidan nan ke kadai kike cinyewa... " ya fada yana lumshe idanuwa sanNan yana shan tea, hararanshi tayi ta wutsiyar ido tana turo baki saboda yanda yake cinye mata abinci, sai da ya shanye tea din tas ya Mike tare dacewa "baby yau saboda ke nayi late.. Let me go... If na dawo zamu sake visiting maganar masu aikinki..kou ince your friends... " ya fada mata yayinda yake goge bakinshi fa tissue, kusa daita ya koma yayi mata kiss a wuya tayi saurin matsawa while he smiles and head out Kika karanta word daya baki biyaba Allah yaisa. thanks [3/14, 6:34 AM] +234 703 008 7807: 48 kika karanta baki biyaba ban yafeba. If you edit my novel da word daya Allah yaisa For people still asking for how to pay it's just 300 through bank 0024878383 stanbic Zuwairat haladu sai ki tura screenshot zuwa 08106102727 kou kuma katin mtn kou vtu or transfer zuwa 08106102727 ta whatsapp, pls I will prefer a dinga turo katin ta whatsapp in digits ne Don if message ne sai ace ban replying da wuri kuma am committed ne. Nagode da so, my new members tnx you. Yana isa office the first thing he did bayan ya isa office yayi settling was calls Wanda ke bawa palace motoci Wato company din da suke sayen cars dinsu manya, bayab sun gaisa ya tanbayeshi wane irin mota suke dashi na mata, nan mutumin ya fara fada mashi irin cars da suke dashi,  Mai karamin kudin is 3.5 millions,  "OK... I will call you... " shine abinda yarima ya fad'a mashi, bayan ya katse wayar ya duba account dinshi sannan ya zauna yayi calculating abunka da business man,  sai da ya gama calculations dinshi sannan ya sake kira yace a kawo mashi  BMW. Rashida kiran Amanda tayi Don taji how far nan take fada mata in few hours zataje wajen mutumin,  kuma ta fada mata she should try and send the money before then.  Before her mom ta fito daga dakinta rashida is gone,  kou kadan vata son hindrance,  it's better in ta dawo ayi mata what ever than ta ki fita.  Tana bakin gate na bank aka bude so she was among the First comers,  b'ata dade ba ta bankawa Amanda sauran kudin da suka rage daga saida gold da hajiya zainab ta siya mata, (wai imagine mutum yayi amfani da hannunka ya dokeka... Ka taimakawa mutum ya watsa maka kasa a ido da same abunda Kayi mashi,  kou ma Meye aje ayi... Time shall tell,  duk abinda zakayi ka sani bazaka k'ara 100 years a nan doran kasa ba... So do what ever you want you will surely account for it) Sai da ta tura mata kudin hankalinta ya kwanta, gida ta dawo mum dinta saka hannu biyu ta fara dukanta tana asking what she's upto because it's unlike her,  kallo daya zaka yi mata ka gane she's upto something,  before she pretends so well but now That the game is almost coming to the best part anxiety is all over her,  duk dukan da mum dinta ke mata kou kuka batayi ba  iyaka duka mata tayi ta mika mata bayanta mom dinta ya dinga duka to her satisfaction sannan ta barta nan duke,  she thought kuka take amma tana ganin mum dinta ta bar wajen ta Kama hanyar dakinta da gudu tana haki,  tana shiga ta kulle kofarta, nan ta kira Amanda ta fada mata ta tura mata kudin, kou kadan she don't want to talk to tasleem,  kashe wayarta tayi ta ajiye tana jiran Amanda ta dawo garin. Wajen karfe 12 taslem ta gama preparing abinci mai rai da lafiya amma sai drver bai zo ya dauka ba,  instead ta kira yarima sai ta kira ummah tana mata complaining baa zo daukan abinci ba har da kuka saboda wahala data sha wajen dafa abincin, one thing batayi noticing ba is how she give in her best wajen yi mashi abinci,  she know it's because she cares for him sannan kullum in ya dawo sai yayi mata godiya tare da gingering dinta to do more,  hakan yasa har abubuwan da baa koya mata ba take kokarin koya online Don tayi mashi, "am I your husband?.. " ummah ta tambayeta,  "no... " ta amsa mata tana kukan shagwaba, "then kike kirana... Ki kirashi kiji why driver bai zo ba silly... " ummah ta fada mata, cikin kuka tana goge goshinta dake dauke da small pinche of flour tace "nidai ummah ki kirashi... " "wallahi Ranki zaiyi mugun baci... Kina jina?.. " "yes umma... "ta amsa tana kuka,  ummah b'ata sake cewa komai ba ta kashe wayarta,  tasleem turo baki tayi tace "ban ma kira... " ta fad'a sai kuma ta  fara laluben number dinshi a wayarta,  jingina tayi da locker din kitchen dinta as she waits for him to pick up kuma har lokacin bata daina kuka ba. Yarima dake signing papers din motar daya saya mata just for pleasing him last night na ganin call dinta ya saki murmushi,  she never calls him and ganin calls dinta makes him happy,  da sauri ya ajiye pen din ya dauki wayar yayi picking yana cewa "yau the princess have called her prince... How may i serve you... " ya fad'a wearing a Smile, the next thing he hears was her cry,  "subhanallah... Baby.. What's wrong... " yafada yana smattering sosai saboda yanda take kuka,  cikin shagwaba tace "ba Kai bane... Na gama wahalal dafa abinci...kuma... Baka... Aiko aka dauka ba... " ta fad'a tana kuka sosai,  idanuwa yarima ya lumshe tare da sakin ajiyan zuciya, "baby you're so adorable.. " was abinda ya fada mata before adding "ba ke bace... Kika... " sai kuma yayi shuru da ya tuna bashi kadai bane,  "ni me nayi... " ta fad'a still crying,. "baby.. Stop crying... Kar ki damu... Zanzo gida cin abinci ne... But ki shirya min a seperate part,  ba naki ba kuma ba nawa ba... Among the unused part kinji kou... " ya fad'a mata,  "tou... " ta amsa mashi atakaice,  vata bari ya sake wata maganar ba ta kashe wayarta. Kaman yanda ya bukata haka tayi mashi,  new part da tunda ta shiga sau daya tare da Rashidda b'ata k'ara shiga ba ta bude,  it look neat amma sai da Hindu tace a bari ta sake gyara wajen sannan suka jera abincin da komai  suka fita. Yarima bai samu dawowa ba sai wajen karfe biyu, kuma it's all because of her,  he wants the car to be ready before he comes back home,  haka tasleem ta dinga jiran zuwanshi tana leken window kou da akwai motarshi amma shuru. Wanka taje tayi ta fito sai kamshi take. Gate aka bude nashi ya shigo sai nata daya saya mata,  tana kallon motarshi ya shigo ta saki tsoki tana cewa "sai yanzu ya gandaman zuwa... " ta fad'a tana komawa ta zauna without looking anymore balle taga dayan Motan dake shigowa Wanda aka saka red rose a gaba. Masu aikinta komawa ciki sukayi ya rage ita kadai,  yana shigowa ya ware mata hannu amma sai Taki tashi daga inda take zaune,  with a smile ya iso wajenta ya duka yayi mata kiss tare da Kama mata hannu,  "princess zo in Nuna maki wani abu... " ya fad'a yana mikar daita, da sauri ta Mike tana cewa "Meye... " sounding so childish, murmushi ya saki yace "je ki dauro kanki... " ya umarceta, tana sauri ta shiga dakinta Don san rahoto, Dankwalin kayan jikinta ta dauko ta dan rufe kanta dashi half ta fito,  yana tsaye da hannunshi cikin aljihu yana jiran fitowanta,  yana ganin ta fito sai sauri take ya Kama hannunta, da sauri ta  dauki wayarta  suka fita tare looking so perfect together. Hanyar waje suka Kama tana mamakin what it could be,  suna fita taga the shock of her life, daga nesa ta hango motar dake daukan ido,  idanuwa ta zaro sosai  tana kallonshi,  her excitement gives him so much joy, da sauri ta zare hannuwanta tace "nawa... Ne... " ta fad'a out of believe,  takawa yayi yazo kusa daita ya rike waist dinta sannan yace "baby... for yesterday night... " ya rada mata cikin kunne, wani irin tsalle ta daka ta rungume shi shi kuma ya dagata kaman ba mutum ba ya like ta da jikinshi, kou kadan basuyi minding Wanda ya tuko motar da masu gadi dake kallonsu ba, legs dinta biyu zagaye da jikinshi sai cewa take "thank you... " kawai take ta maimaitawa while tana makale dashi, he was wearing s wonderful smile of happiness, da hannu daya ya riketa sannan ya fiddo wayarshi da dayan hannun ya daukesu a haka, her head buried in his shoulder, dankwalin data rufe kanta dashi fadi kasa yayi sai gashin Kanta dake walkiya cikin shining sun, ya daukesu picture a haka ya Kai goma lokaci guda, su Hindu sai lekowa suke ta window suna kallon abinda akeyi a farfajiyan gidan, direwa tayi this time ya dauketa da face dinta, she was wearing a broad smile, dagudu ta nufi wajen motar while shi kuma yayi bending ya dauki dankwalinta dake kasa ya nufeta, nan ta fara daukan kanta jingine a jikin motar, bayanta ya dawo yana dora mata dankwalin a kanta amma sai dauka take, as she's snapping direct to her social media account creating more enemy for herself, do you think anyone cares about your promotion or do you think ana maki farin ciki Don kin dora wata cigaba naki a social media, no, zaa maki good comment but deep down people are dying some evil people can harm you in the process, abun da zaa yi maka bakin ciki a gabanka but ayi maka farin ciki a baya si when sadness and sorry over whelmed you amma when goodness and happiness yana tare da Kai very few zasu kaunaceka, so be ware, not all that glitter is gold, ba duk masu wace maka hakora sune masu kaunar ka ba, wasu smile at Your face but wish you should die in a miserable way, yan kan uba kaman zaa raba gadonka dasu. Mtwsss anyi asara wallahi. cikin motar ta shiga shiga still snapping, tunda take b'ata taba ganin motar daya kwanta mata kaman wanna ba, fitowa tayi ta rike mashi hannu tana cewa "nagode... " ta fad'a kaman zatayi mashi kuka, murmushi ya saki tare da jawota jikinshi ya Kai baki kunnen ta yace "Just imagine what I will do for you if har you use me... " ya rada mata yana dariya, baki ta turo tana cewa "use you kaman wani mota... " "eh mana.. Ride me...zan sakar maki kaina kiyi duk abinda kika koya Dani... " ya. Fad'a rike da hannunta, da sauri ta zame hannunta daga nashi not paying attention to abinda yake cewa ta fara kokarin kiran mum dinta, kaman wata mara hankali ta Kama hanyar general falo da waya a kunnenta, mum dinta na daga waya ta fara fad'a mata an saya mata another car tana tsalle, nan hajiya zainab ta saki murmushi Mai kayatarwa da nuna kwanciyar hankali, sai Congratulations take mata sai da suka gama waya sannan ta kira ummah ta fad'a mata, itama she's so excited as she thinks things are working the way she have prayed for. Nan falo ta zauna tayi crossing legs tana dora dukkan pictures data dauka a status dinta, ciki har da Wanda tayi da yarima. Shigowa yarima yayi ya amshi wayar hannunta yana cewa "Now muje ki bani abinci inci... ".babu musu tayi saurin shige mashi gaba zuwa inda ta jera abinci, nan ya zauna yaci while she seats beside him with a smile. Before karfe hudu pictures din sun yadu a social media kowa na tofa albarkacin bakinsa, abunka da public figures da Kuma royalty kowa ya gani sai yayi sharing, wasu suyi admiring wasu kuma suji kaman suyi bindinga da basu akayi wa wannan kyautar ba, taslem ta kira number rashida har ta gaji ta hakura. Rashida b'ata kunna wayarta ba sai bayan sallah magrub, shima don taji how far, the frost thing she did was call Amanda, nan Amanda ta fad'a mata ta amshi maganin kuma tana park that she coming back straight, tsalle rashida ta farayi saboda farin ciki, suna cikin maganar ne call din tasleem ya fara shigowa, sai da suka gama magana sannan rashida ta kira tasleem that already left her numerous miss call, da sauri tasleem tayi picking ta fad'a mata yarima ya saya mata new car, rashida ji tayi both her hearing, breathing and heart beat sun tsaya lokaci guda, tafi seconds talatin b'ata samu yin magana ba, da kyar ta samu tace "wallahi wannan mutumin... Ya cika makiri... "ta fad'a sounding very bitter but trying to sound normal as if she's trying to help "makiri kuma... " tasleem ta fad'a cikin sanyinmurya,. "eh mana... Can't you see he is trying to bribe you... Amma kw walllahi baki amfani da sense dinki... now I believe it's the university that's going through you and not the order way round... " ta fad'a cikin jin zafin sosai that is all over her voice this time but still my silly taslem fail to notice but take all harsh words for love and protection "ni wallahi ban abun hauka da so cikin mota ba... Ai uwarshi ta saya maki daya kuma kema gidanku an baki mota so what's the big fucking deal cikin mota... " ta fad'a in a very harsh manner, "but besty... I love the car... Babba ne... Ki bude data dinki ki gani na tura maki ta whatsapp... " b'ata k'arasa ba Rashida tace "amma ke wallahi baki da hankali sorry to say... I won't say anything but pls ki bar kofar bedroom dinki bude yau if bai keta ki ba... Just leave your bedroom door open nan zaki gane duk abinda zaiyi maki ba haka nan bane... " "wallahi kou dazun sai da yace... ..uhmmm... " sai kuma tayi shuru. "oho... Wanann matsalar ki... Ki bar mashi kofa ki gani.. Kuma na miji ne in ya samu abinda yake so har motar yana iya maidawa inda ya sayo shi and there's nothing you can do about it.... " shuru taslem tayi feeling confused and convinced, atakaice dai rashida batayi shuru ba sai da ta dasa mata wani irjn mugun tsoron yarima a zuciyar ta, suna gama waya rashida tace "haka nan in bari ki rigani tasting yarima?... No way... Wallahi ba lallai kiyi tasting dinshi ba..." ta fad'a tana ajiye phone dinta. Hindu b'ata san abinda ake fadawa taslem ba amma her mood shows something is so wrong with her, haka nan Hindu tasan da rashida suka gama waya, she's the only person that csn get her so confused in a second, mikewa tasleem tayi ta kalli su Hindu tace "zan shiga ciki... In kun gama ku kashe kayan kallon... " ta fad'a masu, "ai muma ba kallon muke ba... Kawai muna zaman tayaki murnan abun arzikin daya sameki ne. "Hindu ta fada mata, taslem b'ata sake magana ba ta shiga dakinta tare da maida kofar ta kulle as early as possible sannan ta kashe wayarta Don tasan anytime soon yarima zai kirata Don suyi dinner. Tana nan tayi sallah ishai sannan ta kwanta looking dull. Shima yarima yana dawowa daga sallah ishai ya dauki waya ya kira ya kira taslem ba Don komai ba sai Don ya fad'a mata ta shirya su fita yawo, he wants them to spend half the night in town daga nan suyi closing da hot sex for first timers, amma abun takaici sai yaji her phone is off, shi dai yasan ba matsalar nepa ke da akwai gidanshi ba because yana amfani da manyan inverters Don haka he won't suspect lack of charge, tje first thing that cross his mind is kilan ba number dinta ya kira ba, duba number yayi yaga it's hers, sake dailing yayi yaji kashe, wani irin ajiyan zuciya ya saki kaman wani mahaukaci yana sake dailing number dinta, "why now... " ya fad'a voice dinshi na rawa, jallabiyar dake jikinshi ya cire ya saka white shadda sannan ya fita zuwa Bangaren ta, to his surprise sai yaga kofar kulle, Kai ya Dan dora a kofar without saying a word ya koma Bangaren shi, he can swear That yau is among the saddest day of his entire life, he can't help but call ummah, Tana picking the first thing daya fara cewa is "ummah...you knew this girl hate me this much amma kika bari aka hadani daita?.. " ya fad'a kaman zaiyi kuka sannan yana stammering karara, "subhanallah... Fav what happened... " ta tambayeshi Don tasan kafin ya fara stammering haka ranshi ya baci matuka, "ummah... Despite my act of generosity to her... She's still locking me out... " ya fad'a as Auta that he is, "subhanallah... Locking you out kuma... Tana hauka zata kulle maka kofa..." ta fad'a cikin seriously anger, . "ummah..... Kou layinta bai shiga " ya fad'a yana nishi as he use to if ranshi ya baci, "give me a minute..." ummah ta fad'a sounding so pissed off, kashe wayar yarima yayi ya zame ya zauna kasa feeling so ashamed and so unloved, duk gatan da mutum yake samu yasan Allah ya bashi amma wannan behavior na tasleem makes him feel so rejected. Daga chan Bangaren ummah kiran taslem tayi taji da gaske her phone is off, "in ba shanshanci ba ya zaayi mutum ya sayi mota ya baki kuma ki kulle kofarki...ai it's never done That way..."ummah ta fad'a cikin fushi sosai, sake trying tayi bai shiga ba sai kawai ta ta kira mahaifiyarta, hajiya zainab was surprise to see the call, the first prayer datayi is Allah yasa ba problem bane sannan tayi picking, bayan sun gaisa in a good way fulani tace "dear kou kina da wata number na gimbiya ki bani... Yanzu mijinta ya kirani wai she locked the door kuma her phone is off...nima I tried to call her still it's not going... " inji ummah in a tune that shows babu matsala, "ikon Allah... Rufe kofa da waya kuma... She have only one line... " hajiya zainab ta amsa mata itama sounding angry da abinda taslem tayi, OK babu damuwa... Allah ya tashe mu lafiya..." inji ummah, nan sukayi bankwana, kiran yarima tayi ta fad'a mashi yayi hakuri, "ummah shikenan... Babu... Komai... Sai da safe.. " ya fad'a trying to be calm but he is shaking saboda temper, he feels like gobe ya maida motar ya amshi kudinshi amma yasan he is above that, he will never descend so low ya amshi kyautar dayayi mata, but he feels so hurt inside, haka ya haye gadonshi da wannan shadda dake jikinshi. Bangaren tasleem kam kou bacci batayi ba, sai tunanin yarima kawai take amma the power of love and trust she have for rashida conquers everything, haka ta dinga juye juye har bacci barawo yayi gaba daita, she was expecting yarima will come knocking amma baiso ba har tayi bacci. Karfe 6 rashida ta zame ta bar gidansu, tana hanya ta kira Amanda Don jin inda take, nan Amanda ta fad'a mata she's almost close to town, nan itama rashida ta fad'a mata she's on her way to the estate. Tana nan zaune har wajen hour daya da rabi sannan Amanda ta karaso, tana shiga ciki ta ajiye bags dinta ta juya GA rashida datayi tsurutsuru tace "the long awaited day is here.... " ta fad'a tana fiddo maganin dake cikin wani very tiny bottle daga cikin bra dinta, "Kinga ga maganin matsalar ki nan... " ta fad'a tana danka mata maganin a hannunta , "kar ki kuskura ki yarda ya taba kasa, sannan in kin tabbatar yaci make sure kije ya ganki within three hours... " Dan b'ata face rashida tayi tace "how... This one is difficult again... " ta fad'a looking so scared, "pls ki jira inyi wanka... Night journey is very hard... In na fito zan fad'a maki exactly how you Will do it... "ta fad'a mata leaving her standing a.wajen Thanks [3/14, 6:35 AM] +234 703 008 7807: 49🧡💜💚❤💛 Sakaci 💙🧡💜💚❤💛 ®Zuwairat (ummumaryam) 4⃣9⃣ Zama rashida tayi tare da tagumi tana rike da maganin hannunta gam kaman life line, tafi minti talatin zaune sannan Amanda ta fito kanta daure da towel "sorry dear na barki zaune... Dole inyi raising jikin after such long ride... " ta fad'a tana zuwa kusa da rashida ta zauna, "pls ki fad'a min what I should do... ".rashida ta fad'a cikin rawar jiki, "now tell me gida yake cin abinci kou Kai mashi ake... " Amanda ta tambayeta, "tace driver ke zuwa Kai mashi abinci... " rashida ta amsa mata, "very good... Nkw abinda nake son kiyi is... Daga nan... Ki wuce.. Chan gidan... Make sure you help her in the meal... Kuma tunda sakarace bazata wuyar yiwa wayau ki saka maganin ba... Make sure kin saka kou drop ne that's all... in kin saka ki jira sanda driver zaizo daukan abincin sai kice ya ajiyeki a bakin titi zaki samu abun hawa... If kin bar gidan kina iya fad'a mashi ya ajiye ki a gaban office dinshi daga nan zaki samu abinda zaki hau...if ya kaiki make sure you take note of time... Kar ya wuce hours uku...you should hang around kaman hour daya da rabi making sure ya riga yaci abincin sannan ki shiga... Kapish... it's done... But remember kar ya taba kasa... " Amanda ta fad'a mata rike da kunnenta in a serious way, shuru rashida tayi tana kallonta as wonders move in her heart, "wai baki gane abinda nake fad'a maki ba?.. " Amanda ta tanbayeta saboda yanda ta kura mata ido VA magana, "I understand perfectly.. Kawia ina tunanin how comes your brain works so much... You're such a genius... You're so smart... Kina da perfect solution to almost all problems.. " rashida ta fad'a sounding very happy and proud of her, not knowing this her smartness is for her very own benefits and has nothing to do With her, Dan lumshe idanuwa Amanda tayi before saying, "dear am Blushing ..." "don't be... Gaskiya na fad'a maki... " inji rashida "well we're hustlers.... Hustlers have to be very smart of not kana zaune zaayi beating dinka to your very own game... Now store that medicine in a good pls... If possible ki saka cikin bra dinki... " ta umarci rashida tana kallon yanda ta rike Maganin, mikewa rashida tayi ta saka maganin cikin bra dinta tana kallon kanta from head to toe before saying "kaman I don't look good enough to meet my prince today.... " ta fad'a tana daga doguwar riga dake jikinta, "my dear by the time yaci wannan abincin... Am. Telling you kou rag ne a jikinki ba zai gani ba... Abinda zai GA kawai is the most beautiful, gorgeous, flawless lady of his life... " tafad'a mata, wani irin kasaitaccen murmushi rashida ta saki sannan tace "let me take my bath a bathroom dinki... Wallahi saboda rudani kou wanka banyi ba saboda kar mum dina ta fito ta hanani zuwa... " ta fad'a mata, "OK then... But fara bani Maganjn in rike... In kin fito sai in baki... " Amanda ta fad'a tana mika mata hannu, nan ta cire ta mika mata sannan ta shiga ciki, tana shiga ta kalli agogon dake dakin ta ga 8 har da kusan rabi, "let me rush... For today.. Is a big day... " ta fad'a tana shiga bathroom din. Yarima kam juye juye ya dingayi har garin Allah ya waye Don kou da ya dawo daga sallah asuba bai samu bacci ba saboda anger da bakin ciki, yana ganin gari yayi farau ya shiga bathroom yayi wanka sannan ya shirya looking corporate, car keys dinshi ya dauka ya fita kou kallon Bangaren tasleem baiyi ba, gani yake if har zaj ganta yanzu he can hurt her so no need of seeing her, mota ya shiga ya bar gidan. He have decided to make her invincible, he have decided not to have anything to do with her, yana tuki wayarshi ya fara ringing, duba wayar yayi yaga ummah, Bluetooth ya saka a kunnenshi sannan yayi picking, gaisawa sukayi yana tuki, voice dinshi alone shows ranshi a bace yake, "my fav... Pls kayi hakuri da ita.. Duk yarinta je damunta... Believe me wata rana sai labari... " ummah ta fad'a mashi, "ummah.. Pls... Don't want to talk about her... I have close her chapter..." bai k'arasa ba ummah tace "stop it.. Kar in sake jin hakan a bakinka.... There's no closing of any chapter.... I promise komai zai daidaita.... Her number is not still going but ina tabbatar maka if na yi maya magana she will never lock you out again... " ummah ta fad'a mashi, "ummah...ummah... Kar ki fada mata komai... B'ata sona and it's clear... It's alright... " "rufe min baki.... Banason long story... " ta fad'a mashi atakaice, cikin respect yace "OK ummah.... But pls... Kisa ayi min lunch... " "ba wani lunch da zan sa ayi maka... Kaci na matar ka... Kuma wallahi kar inji baka sa an kai maka abinci ba... Am I clear... " ta fad'a mashi, idanuwa ya danyi rolling sannan yace "OK...sorry ummahna... " yafada amma deep down bai GA zai ci abincin taslem ba, not if the hunger will kill him. Da sauri Hindu tazo bakin kofar tasleem tace "Ya tafi " da sauri tasleen dake tsaye a bakin kofa tace "rantse... " ta fad'a tana kallon agogon taga karfe 8, she was so scared to open the door, tun da ta rufe jiya b'ata sake budewa ba, sannan b'ata kunna waya ba, tun wajen karfe bakwai taso fitowa amma ta kasa saboda fargaban tun lokacin ta fadawa Hindu ta dinga kula da motarshi in taga ya fita she should tell her, "wallahi tallahi ya fita" Hindu ta fad'a mata, sai lokacin tasleem ta bude kofar looking a bit down and worry, ita kanta tana ganin b'ata kyauta da abinda tayi ba amma influence of friend kuma won't let her do the right thing, "wai me ya faru ne... " Hindu ta tanbayeta,. "hmmm babu komai... " tasleem ta amsa mata tana zama kan kujera, "Kindai san baki kyautawa kou... Ki. Kulle kofa Don mijin aurenki kar ya shiga inda kike sam hakan VA daidai bane... " Hindu ya fad'a mata, tagumi Tasleem tayi ta rasa abinda zata ce, ita dai kawai gata nan, she feels very weak which tana gani kaman rashin baccin da batayi bane, "wallahi ki gyara... Kar ya makarar maki... " Hindu ta sake fad'a mata, "yanzu ya zanyi?.." tasleem ta fad'a sounding abut disturbed, "nima ban sani ba... Amma gaskiya baki kyautawa..." ta fad'a mata tana barinta nan zaune. Both hajiya amina da hajiya zainab sunyi trying number taslem har sun gajI. Haka nan ita kuma b'ata kunna wayar ba, tana nan zaune looking at one spot for almost minti talatin, babu abinda take saj tunanin yarima, kawai she's seeing face dinshi a zuciyar ta, ahankali ta Mike ta shiga ciki har zata dauki wayarta ta kunna sai tayi deciding ta shiga wanka ta fito tukun, before she scrubs herself tayi wanka ta shirya was wajen karfe goma, yana gama Shiryawa kenan zata dauki wayarta sai aka bude kofarta, rashida ta gani, kaman mara hankali ta saki wayar ta fada jikin rashida tana cewa "besty oyoyo besty oyoyo... I miss you sosai... " ta fad'a rungume daita, baki rashida ta tabe before saying "wallahi nima I miss you like crazy... " rashida ta fad'a cikin calm voice, sunfi minti biyar rungume da juna tasleem ta ki Sakinta, sai daga baya ta saketa suka fara labari which mostly tasleem is the one talking, wajen 11 Saura tasleem tace. "besty remember Kinyi min alkwarin in kin zo zaki taimaka min wajen girki... Now muje before ki fara cewa zaki tafi... " tasleem ta fad'a tana mikewa, murmushin jin dadi Rashida ta saki "the long awaited time... " ta fad'a cikin ranta itama tana mikewa, "AI besty zan tayaki girki... Amma fa ba dadewa zanyi ba... Muna gamawa zan tafi... " ta fad'a mata , Dan hararanta taslem tayi tace "lallai ma... Babu komai AI... " ta fad'a suka shiga kitchen, suna zuwa falo Hindu ta bita da harara, kou kadan jininsu bai hadu da rashida ba, kitchen suna shiga tare tasleem tace "wallahi besty haka nan ina jin ban kyautawa wanann mutumin... " "hmmm besty... A bar wannan maganar yanzu let's do the cooking... " ta fad'a atakaice, shigowa Hindu da sauran masu aikin sukayi kitchen din, haka suke duk Sunda taslem take girki zasu zo su dinga kallonta kou su Dan taimaka mata da Dan abinda bazaa rasa ba because hajiya zainab ta fad'a mata kar ta yarda wata tayi mata abincin miji, Rashida na ganinsu tsaye ta kalli tasleem tace "besty pls Tell them to go.. Let's do our work without many eyes... " ta fad'a mata cikin turanci, murmushi tasleem ta saki ta kallesh tace "kuje yau ni da besty kawai zamuyi aikin... "ta fad'a masu, babu masu duk suka fita leaving only su biyu, nan tasleem ta fiddo ingredients da zatayi amfani dashi ta fiddo kan table sannan rashida ta fara tayata yanka na yankawa da sauransu, tana girkin rashida na kallon girkin, sam b'ata san what's it's called ba, abincin yangayu ne sosai, "besty wasa wasa fa kin iya girki.... Kalli yanda kitchen din nan ya dauki kamshi... " rashida ta fad'a looking calm, murmushi tasleem ta saki tana Cewa "ai cooking has become my hobby, ...duk cikin aikin gida babu abinda nakeso kaman cooking... Shiyasa kullum ina kallon cooking videos... " "kudos... " rashida ta amsa mata, suna hira suka gama wannan girkin, rashida ready tayi tana jiran taga taslem tayi serving abincin, the first thing datayi shine dauko wasu new kuloli daga cikin locker, "wow... I love them..." rashida ta fad'a mata, "ai mummy da ummah sunce I should make sure ina saka amshi cikin the best food Warmer..." ta fad'a as tana bude food warmers Din, nan. Ta fara saka cabbage rolls da chicken lollipop datayi cikin seperate food warmer, rashida na tsaye tana kallonta waiting for the right moment to strick, sai da ta gama serving na yarima ta saka nasu cikin plates tana cewa "bari in kai mana kan dining... Sai in dawo in hada mana cucumber juice..." ta fad'a tana Kama hanyar waje, "besty... Ki dauko min wayata daga bedroom dinki...nasan yau mami zataci uwata... Kou fad'a mata banyi zan fita ba all because I want to see you... " ta fada mata "ai I appreciate your coming..." tasleem ta fad'a mata tana fita, aikam kou kitchen door b'ata bari ba rashida ta jawo kula din, bude daya tayi ta juya ta kalli kofa jikinta na rawa, maganin ta fiddo daga cikin bra dinta sannan ta zuwa kan cabbage rolls din ta maida ta rufe jikinta saj rawa yake, dayan ta dauko ta bude shima ta dauko ta zuba , in short duk sai da ta zuba duka maganin sannan ta maida ta rufe tare da maida kwalban a bra dinta, duk ilahirin jikinta sai rawa kawai yake, abinka da Babban gida tsakanin kitchen to dining da nisa sai kuma tsakanin dining to bedroom shima da nisa so before tasleem taje dining ta wuce bed room Rashida ta gama komai, tana dawowa rashida was standing normal but she's trembling, kallo guda Mai hankali zaiyiwa mai laifi ya gane bai da gaskiya, basket tasleem ta dauko ta jera abincin tayi zipping, b'ata k'arasa zipping ba sai ga horn din Mai daukarwa yarima abincin because daga 12 upwards yake zuwa daukan abincin so he is a bit late, "a dai dai... " tasleem ta fad'a tana daukan basket din "Ya akayi ne" rashida ta tambayeta, "ai mai daukan abincjn shi ne yazo... " tasleem ta amsa mata, idanuwa ta zaro tare dacewa "tun da wuri... What says the time... " Rashida ta tambayeta, idanuwa taslem ta daga ta kalli agogon kitchen dinta tace "gashi... After 12..." b'ata k'arasa ba rashida ta zaro idanuwa tare da wage baki tace "besty you mean har 12 tayi jna nan?... " baki taslem ta turo tana cewa. "yo karfe nawa kika zo...ai wajen 10 kika zo... " "I know... Amma ki sani ban fadawa mami ba... Am going... Sai kuma next time... " baki taslem ta tale kaman zatayi kuka tace "haba besty.... Abincin fa... " shoulder dinta rashida ta dafa tana cewa "besty ki yafemin.... Ki saka min abincin a take away container... In yaso Wanda yazo daukan abincin ya ajiye ni a hanya Don Unguwar nan taku abun hawa wahala... " tasleem dai ba haka taso ba amma she havr no choice, inda zata bude abincin da Sai taga ruwa ruwa sama Wanda ba haka ta kamata ba, abincin ta mikawa Hindu tafad'a mata she should tell the driver ya jira zai ajiye friend dinta, kitchen ta dawo ta dauki irin robar storage karamin ta saka mata abincin ta saka cikin leda, da sauri rashida ta shiga bed room dinta ta dauko Vail dinta tare da bag ta fito while taslem na rike da abincin, tana fitowa tasleem ta rungume ta tare da cewa "sai munyi waya... " nan dai rashida ta fita Hindu ta bita da kallo ta tabe baki, kallonsu taslem tayi tace "ku hada juice kusha... Ga kuma abincinku... Bari in dauko wayata... " ta fad'a heading inside, tana shiga ta dauki wayarta ta kunna, AI kou gama booting baiyi ba sai ga call din mum dinta, it seem they're waiting for her to turn on the phone, da sauri tayi picking sai ga na ummah kuma, AI yanda mum dinta ta fara yi mata magana b'ata tabayi mata magana haka ba., she spank her with her mouth, "wallahi in baki daina ba wuta zaa sa ki Dan ubanki... "among was abinda hajiya zainab ta fad'a mata cikin serious anger, kuka tasleem ta farayi tana bawa mum dinta hakuri "dalla jakka baki zaki bawa hakuri ba... Shi zaki kira ki bashi hakuri stupid creature...did you ever know this guy will come to like you talk less of love you?...amma gashi kina son wasa da daman ki..tou wallahi if baki kirashi kija bashi hakuri VA babu abinda zaj hanani zuwa in ci uban da ya haifeki... Now call him... And get back to me... " ta fad'a atakaice, tana kashe wayar sai ga call din ummah, ai duk zafin fadan hajiya zainab b'ata kai hajiya amina ba Don ta inda take shiga ba ta nan take fita ba, ba komai take fad'a mata ba sai hukuncin masu barin mijinsu ya kwana da bakin cikinsu, kuka taslem ta dingayi tana b'ata hakuri sosai, kaman hadin baki itama hajiya amina tace ta kira yarima ta bashi hakuri har sai ya hakura, nan ta amsa da tou, "kuma wallahi in har naji ya nemi wanj abu wajenki kika hanashi kinsan sauran... Zan sa ya kawominke har gida in zaneki... Kinsan halina... " itama ummah tayi mata fad'a, jikinta na rawa tace tou Don ta fi tsoron ummah da mum dinta because she slapped her once while mum dinta b'ata taba dukanta ba, "ina jiran ki kirani ki fadamin how it went... " itama ummah ta fad'a mata, cikin kuka taslem ta amsa mata da tou, ummah na kashe waya ta zauna bakin gadonta sannan ta kira number yarima, cikin kuka sosai ta kanga wayar kunnenta tana jira ya daga. A office yarima na ganin call din taslem ya dauki wayar yana kallo tare da lumshe idanuwa, maidawa yayi ya ajiye daya tuna jiya ma she call and when he went home komai look OK but later she still locked him out, har wayar ta tsinke bai daga ba. Nan tasleem ta fara kiran ummah ta fad'a mata she called bai daga ba "wallahi keep calling har yayi picking... Am I clear.. " ummah ta fad'a nata, nan ta amsa da tou ta sake kira still bai daga ba sai da ta kira a na uku sannan ya daga shima sai da ya kusa tsinkewa, banda kukan ta vabu abinda ke tashi, "am sorry.... "ta fad'a cikin kuka sosai, ajiyan zuciya ya saki tare da lumshe idanuwa, "me akayi... " shine abinda ya tanbayeta, "sorry... Jiya... Na kulle.. Kofata... " ta fad'a crying very loud, ji yayi duk cikij shi yayi sanyi, her crys goes straight into his heart, now ya yarda he is totally in love da tasleem, "wallahi ban karawa.. Banason shiga wuta. .."ta fads cikin matsanacin kuka. "pls... Tell. Me why baki sona... Me nayi maki?.. " shine tambayar da yayi mata Kai tsaye, cikin kuka tace "bakayi min komai ba... " "then why kike treating dina like a piece of shit....you hate me but I have fallen for you tasleem... " ya kira sunanta da swag da lankwasa harshe that makes it sweeter, shuru tayi saboda yanda taji maganarshi yayi mata dadi "tasleem wallahi I love you... I don't know how it happens.. It's so sudden for me... Ni kaina I can't believe this is me... Ban San zanfada tarkon kaunarki lokaci guda haka ba... Amma wallahi kin daukemin zuciya... Babu abinda nake tunani sai ke... Amma you hate me..." da sauri itama tace "no.. Ba haka bane... " "tasleem haka ne... Kin tsaneni... You can't stand me... Shiyasa kika kulle kofarki Don kar in shigo dakinki in tabaki.. " "no... Sorry... Na daina.... " ya fad'a Tana mashi Kuka mai raising the man in him, "baby da gaske kike bazaki kira ba?.. " ya tambayeta cikin sanyimurya,. "eh... Ban karawa... " ta amsa mashi "Dan. Allah ki daina guduna... Wallahi taslem I have fallen for you... " ya fad'a cikin whisper, "wallahi... Na daina... Banson wuta..." ta fad'a Tana kuka "then baby pls be ready for me.... Let me be yours and you mine.. Zan baki duk abinda kudi ke saye baby... You won't regret giving me anything... Pls... " ya fad'a cikin whisper, "OK... " ta amsa mashi for real, "really gimbiyata... Zaki bani duk abinda nakeso a yau din nan... " ya sake asking dinta to be sure, cikin strong assurance ta amsa da. "y..e... s.. " after long talk da mum dinta da ummah she prefer giving him the virginity and everything, ta gwammace ta mutu in the process kaman yanda rashida ke fad'a mata, she's willing to give him all, zata bashi komai nata ta samu aljanna kaman yanda ummah ta fad'a mata, "I love you gimbiyata... " shine abinda ya fad'a mata, "I love you sosai.... Ban taba jin heart dina attached to anyone kaman naki ba...... You are my missing rib gimbiya... I hated my missing rib since from childhood,... Ban San ke rabin jiki bace wacce without her am incomplete... Welcome to your remaining part... " ya fad'a mata Cikin muryar da bai taba mata using dashi kou wata ya mace ba, idanuwa tasleem ta lumshe cikin serious feeling that she doesn't know what it is, "gimbiyata be ready for me... Today is our day...i will take the whole of you and give you the whole of me... " tasleem kasa magana tayi saboda words masu zafi da yake zubo mata, bayan kaman minti talatin suna waya aka bude kofa, abinci aka shigo dashi, "baby... An kawo abincin... Amma Bazan ci ba har sai na gama fad'a maki sakon da Zuciyata ke dauke dashi... " Thanks[3/14, 6:35 AM] +234 703 008 7807: 50💚💜❤💙🧡 Sakaci 💛💚💜💙🧡💛 ®Zuwairat (ummumaryam) 5⃣0⃣ Tasleem kasa zama tayi saboda yanda statement dinshi ke ratsa mata zuciya,  b'ata taba daukan kowa serious ba when it come to relationship,  they will call text but zata saurareka ne kawai ba Don she cares ba,  several times zata saka saurayi I'm loud speaker while he calls and Tell her how she feel about her,  sai dai ta dinga funny faces Tana dariya but sakon yarima yau is getting to her,  yanda yake magana da sauran su gives her total joy,  he breath in a low voice before talking, maganar na echo a kunnenta, she can't sit anymore,  ahankali ta kwantar da kanta kan pillow while she holds the phone to her ears "Bazan taba jin kowa a Zuciyata kaman yanda nake jinki ba... I feel so completed right knowing as am talking to you... Magana dake kawai ya faranta min rai... It's only your call zan gani in saki murmushin farin ciki...your Just a pain killer my princess... I love you so much... " ya rada mata cikin kunne,  tasleem b'ata iya cewa komai, all she does is silent as she listens to the sweetest words of her life,  "kinsan me ...yau... Da wuri zan dawo gida.... Saboda zan je airport in samo bana visa... Let's cruise the word gimbiyata... "cikin shagwaba tace "nidai aa.... " "nidai eh... We should see the world together... Da akwai wuraren da nayiwa kaina alkwarin zan kai matata ta gani... I want us to see the rising sun together... Ina son mu biyu tsaye bakin window muna kallon the evening sun.... I want us to see the shooting star... Inason muyi yawo kan ruwa... In short baby nayi planning many adventure for my wife and luckily it's you ...so baby ki shirya da akwai many journey a head of us.... " ya fada mata cikin so much excitement, taslem was so surprise by the way he talks,  before she sees him as one silent wicked dude but actually he talks,  "I will love... To see me... On a ship... kou yatch... Ina gani a film... Yana burgeni.... " ta fada voice dinta na rawa while she tries to talk back at him kaman yanda shima yake mata,  just like That she don't want to be quite anymore, she wants to be free with him, ummah tace he is her Janna and tje way she treats him will determines if zata samu Janna or not,  she have heard enough of the enjoyment a Janna Don haka she wants to be good and nice to her ticket to Janna kuma the good thing is this ticket is ready to show her the worldly Janna before the main one,  "then it's the first thing we will do as we leave this country, ...i will make all your wishes come true... " "kuma inason inje club.... "ta fad'a b'ata bari ya k'arasa maganar da yake ba, dariya ya saki yace "we will get our own club house where we will party all night... " "kuma inason Indian music... Especially mohabbat parsa de... " ta fada mashi bakinta na sauri as she normally does but first time with him, "wow... Zamu ji shi tare..." ya fada yana daukan dayan wayarshi, "wallahi I love the video da kuma wakar.... " ta fada sounding more free with him, "baby can't wait to watch with you.... " ya fad'a yana saka Sunan your tube,  nan take wakar ya fito ya saka the phone was loud so tasleem could hear the song. "wow....kana dashi?.. " ta Tambayeshi yarima dake jin mawakin na cewa "even if we get caught in the rain our love won't wash away... " ya lumshe idanuwa yana cewa "wow baby kina da taste... Just watching on you tube... " yafada yana kallon yanda actor da actress din suke romancing junansu, wani irin mika  yarima yayi yana kallon yanda saurayin ke kissing junansu,  it's like viewing himself and tasleem,  bai San yarinyar da yakewa kallon sakara Tana da such taste of music ba,  "baby I love your taste.... Nima I love the song... It's rising the man in me... " ya fad'a yana dan fara gaban wandonshi dake tashe sama just at once,  taslem dake kwance with her eyes close,  despite her stupid attitude she always imagine herself in the position of the stars,  she was silent as sje knows he is watching abinda sukeyi,  "baby... Gida zan dawo nan... " da sauri tace. "no... Eat first.... " ta fad'a voice dinta na rawa,  "baby... I am hot... You need to see me right now... " ya fDa kaman Mai jin bacci, " nidai... Eat... "ta fad'a mashi,  dan kallon abincin dake kan office dining dinshi yayi yaji kou kadan bai jin yunwa despite rabonshi da abinci tun Wanda yaci jiya da rana a gida,  "baby.. Kinsan favourite song is all of you by John legend.... Bari inyi maki kadan daga ciki kiji,  ..."ya fada sounding childish like her,  "pls kar kiyi min dariya am not a good singer... I have never sing before but k want to sing it for... "ya fad'a mata yana gyara murya,  dan dariya tasleem tayi tare da gyara kwanciyar ta Don jin wakar " what would I do without your smart mouth... Drawing me in, and you kicking me out... Got my head spinning, no kidding, I can't pin you down.... What's going on in that beautiful mind... Am on your magical mystery ride and am so dizzy,  don't know what hit me but I'll be alright... My head's under water but am breathing fine...you're crazy and I'm out of my mind ...cause all of me loves all of you ...loves your curves mad all your edges... All your perfect and imperfections...give your all to me.. I'll give my all to you... You're my end and my beginning.. Even when I lose am winning... Cause I give you all of me... And you give me all of you. Oh... How many Times do I have to tell you... Even when you're crying you're beautiful too... " tasleem was totally overwhelmed by the lyrics,  kaman daman yana jira yayi mata wannan wakar,  "it's so nice... Nima I love it... "ta fad'a mashi,  murmushi ya saki yace "ya ishenki...i memories all of it for the lucky lady... " "aa bai ishenj ba... Ka karamin... " ta fada cikin shagwaba enjoying the moment, "alright... Let's continue... " ya fad'a yana dan gyara voice dinshi, "the world is beating you down. I'm around through every mood... You're my down fall you're my muse... My worst distraction  my rhymes and blues.. I can't stop singing, it's ringing, in my head for you... My head's under water but am breathing fine... Taslem I love you... " ya fad'a idanuwanshi lumshe,  "if nazo gida I will sit you on my laps and sing All of me for you... " ya fad'a "tou..." ta amsa calmly,  zai bude baki yayi magana tace "nidai pls... Eat... Now... Ka fadamin how... The food.. Is... " ta rada mashi,  "OK ma'am... I will do Just that but not because am hungry... But because it's what you want... " ya fad'a mata, kukan shagwaba That kills him ta farayi Tana cewa "you have eaten kenan... " ta fada cikin kukan karya "wallahi no baby.... Kawai am not hungry ne... You havr given me morethan food right now... " ya fad'a mata,  dadi taji "now am happy... Kaci abinci tou... " "Tam... Daga yau... Gida zamu dinga cin both breakfast... Lunch.. Da dina tare... Kin yarda?.. " "yes... " ta amsa mashi,  "alright then... Let me eat my last alone lunch..." ya fad'a mata sannan ya kashe wayar. Mikewa yayi ya taka zuwa wajen dining din ya hau, da sauri ya Mike ya dauki wayar shi da ya Kalli YouTube dashi ya sake kunna wakar ya ajiye sannan ya je wajen karamin fridge  ya dauko drink da ruwa sai cup ya koma kan dining din ya zauna ya bude cover din, the first thing he notice was the water kan abincin amma sai ya dauka irin stim din nan ne, daya ya dauka cikin cabbage rolls din ya Kai baki ya lumshe idanuwa as he takes a bite. Rashida kaman as planned haka tayi, gaban gate din company Din Mai martaba ventures driver ya ajiyeta, sai da ta tabbatar yayi parking ya dauki abinci ya shiga ciki sannan ta shiga ciki itama, the place is very huge as sectors daban daban ne Wanda yarima is heading,   inda taga Mai dauke da abincin ya bi itama tabi ta samu gindin wani umbrella trees ta zauna Tana kallon agogon wayarta,  her Silent phone sai ringing yake amma b'ata dagawa,  it's her mom That is calling and She's not picking until tayi finalising plans dinta, she don't care abinda zaayi mata,  she have come a long way,  so no turning back, inda wajen ba Babban waje bane da an samu wnada zai tanbayeta abinda take a wajen amma kowa har kan gabanshi yake ana ta hada hada,  the First 30 minutes was easy,  kawai Tana tunanin ya isa ace ya cinye abincin sai kuma ta ga ba lallai ace yaci ba tunda a office yake,  inda ta shiga a lokacin zata tarda yarima yana waya ne da taslem da komai ya kwabe mata,  amma dayake destiny is written sai ta sake bawa kanta hakuri Tana cewa "ba zancen sauri bane...i have waited for more than 7 months... So one more hour shouldn't be a problem... " ta fada taba sake zama nan inda take. Tasleem kam suna gama waya ta kira ummah ta fad'a mata sunyi waya, her voice shows everything is alright,  she sounds so excited,  nan ummah ta sake advising dinta ta yanda zata zauna da mijinta lafiya da sauransu, she was so happy sai da suka gama waya da ummah ta kira mum dinta ta fada mata sun shirya,  her mom was happy to and Also give her more advice kaman sun hada baki da hajiya amina,  babba are always right,  kou me suka fada gaskiya ne, she feels yanda suke mata magana almost irin daya must be right,  she wants to fail number rashida haka nan sai ta kasa,  da sauri ta hau YouTube searching for all of my by John legend kaman yanda ya fad'a mata, nan ta kalli Wanda yayi sai kuma Wanda taga an saka all of me cover wanda wata Luciana zogbi,  nan ta kunna na mace ta saka ear piece Tana sauraron wakar da smile a face dinta. Yarima na cin bite guda yaji total change da hotness wanda bai San kou Meye ba,  bai sake cin abincin ba ya maida inda ya dauko tare da daukan ruwa ya bude ya kafa Kai ya sha ya Mike feeling totally different,  he feels so change in an instant, ahankali ya koma kan sit dinshi ya zauna yana sakin ajiyan zuciya dayan bayan daya as everything went blank for a moment,  dan squeezing face ya yi yana  shafa goshinshi, lokaci guda yaji an gusar mashi da tunanin kowa da komai,  duk maganar da sukayi da tasleem few minutes back is gone,  kallon wayar dake wakar mohabbat yayi ya sake daure face alaman why am I listening to this song,  da sauri ya koma wajen  ya dauki wayar ya kashe sannan ya wurgar da wayar kan dining din,  ya koma ya zauna, environment din da yake ya tsaya kallo for a moment sannan ya dauki wata file dake kan table din yana dubawa. A family din sarki basu daukan maj aikk anyhow,  komai nasu is with people they trust but yarima was unlucky yo have tasleem as a wife as she give way for attack on him,  daman ance matar mutum kabarinsa,  it's really true,  tie din gaban gaban rigar shi ya danyi loosing making him looking a bit rough than dazun,  kawai sai ya dora kai kan table kaman Mai bacci. Bayan hour guda rashida ta Mike heading to inda taga an shiga da abincinshi, Tana shiga ta tarda secretary dinshi, b'ata tsaya ba ta nufi next door dake gabanta,  da sauri secretary din Wanda ke namiji yace "malama ina zaki haka?.. " "wajen Mai nan... " ta amsa mashi atakaice voice dinta na rawa "toufa... Did you have an appointment?.." ya tambayeta, "no... But yasan zan zo... ".ta amsa mashi "then ki dawo ki zauna in tambayeshi... Who will I tell him... " ya tambayeta don yasan halin Aliyu,  in har ya bari ta shiga bai sanar dashi ba yasan da akwai matsala kuma shi zai fadawa,  "kawar matarshi.." ta amsa mashi, line dinshi ya kira amma. Yarima da kanshi bai daga ba,  kawai Yana jin karar wayar ne, sake kira secretary dinshi yayi still bai Daga ba, mikewa yayi ya shiga ciki,  lokacin yarima baifi minti biyu da dora Kai kan table ba yace "sir... Kayi bakuwa... ".shine abinda secretary ya fada mashi,  hannu kawai yarima yayi mashi alaman baya son ganin kowa yanzu,  komawa secretary yayi yace "kiyi hakuri ki sake dawowa... Yace bai son ganjn kowa yanzu... " aikam nan take rashida taji wanj irin zafi all over her,  she couldn't Help it but blow air into her body despite the AC, "haba malam...daga shiga har ka ganshi... " ta fada heading to the door da saurinta, "malama Meye haka...kina son aikina ya kare ne...ya zaayi in fada maki yace bai son ganin kowa kuma ki nufi waje... "ya fada yana tsaye bakin kofar,  "karya kake...kou magana nasan bakayi mashi ba... Haka nan zaka ce yace bai son ganina... " Ta fada heading to the door,  tare kofar yayi sosai yana cewa "wallahi in har baki so in kira maki securities pls ki tafi... " ya fad'a mata "kasan kou ni wacece da zaka ce zaka kiramin security?.. " secretary din na tare da hanyar yace "I don't care... Am just doing my job... Kou ke wacece ki koma kou kuma in kira maki securities suyi dragging dinki waje,  rashida have decided that nor matter what will have she must see yarima today no going back, ajiyan zuciya ta saki thinking of what to do,  tasan it won't help of har securities suka fita daita daga nan wajen,  tasan she won't be allowed here again, "is alright... I Will go... But will come back... " ta fad'a Tana Kama hanyar waje,  "that is very thoughtful of you... ".ya amsa mata still standing a inda yake,  yarima dake zaune a office dinshi  na jin hayaniyar da ake a kofar office dinshi amma bai daga Kai ba, shi kadai yasan how he feels right now,  shi kanshi bai iya cewa ga abinda ke damunshi. Secretary bai koma ya zauna ya cigaba da abnda yake ba sai da ya tabbatar rashida ta fita daga wajen sannan ya koma ya ya zauna yana latsa computer dake gabanshi,  aikam kafin ya ankara rashida ta dawo da gudu kafin ya Mike har ta bude kofar yarima,  Shima da sauri ya dinga "Meye haka"  ya fad'a yana bin bayanta da sauri,  da sauri yarima dake zaune ya daga kanshi jin an bude mashi kofar da force,  nan idanuwanshi suka hadu da na rashida that is breathing very hard saboda yanda ta shigo da force at once without the secretary noticing, idanuwa yarima ya zuba mata looking like a stupid fool who is seeing a woman for the very first time, da sauri secretary din yazo inda rashida ke tsaye Tana kallon love of her life, "Kai... " yarima ya daka mashi tsawa in a very husky voice Wanda yasa both secretary da rashida firgita, she was scared he is shouting at her but to her surprise sai taga secretary dinshi yake kallo, "if you touch her you're fired... " was abinda yarima ya fada yana kallon this angel, da sauri ya fita tare da rufe mashi kofa, in a very slow motion yarima ya fara mikewa looking at rashida dake kallon shi, kawai all she wants to see is the reaction of success, in har she failed now then it's over, idanuwanshi cikin nashi ya gama mikewa tsaye tare dacewa "wow... " ya fad'a, wannan maganar ba karamin sanyi ya saka zuciyar rashida ba, da sauri yacr "pls sit..." ya fad'a yana nuna mata nashi kujera daya tashi, hawayene ya fara taruwa a idanuwan rashida as he is looking at her kaman madubi, still tsaye tayi ta kasa daga kafarta saboda farin ciki, da sauri ya taka zuwa inda take ya Kama hannunta tare dacewa "did you know you're the most beautiful lady of all time?.. " ya fad'a mata hannunta daya ta rufe bakinta dashi kawai sai ta fara hawaye, "subhanallah... You're crying is it what I said?.. " ya fada jikinshi na rawa saboda yanda take hawaye, cikin hawaye ta girgiza mashi Kai, she can't take the joy, wajen seat dinshi ya fara kaita tayi saurin cewa "nan ma is OK... " ta fad'a Tana nuna seat dake kallon nashi, nan t Ya zaunar daita kaman wata sarauniya ya fara juye juye looking confused, "me zan baki..." ya fad'a da sauri heading to his fridge, rashida couldn't stop the tears of joy as she feels she have accomplished it, it's as if tayi ihu tace "I made it..." haka take ji, before she knows har ya dauko ruwa da wata exotic drink ya ajiye mata a gabanta sai binshi kawai take da ido not believing jazz na aiki haka(yes it works, sosai, anyiwa annabi ma balle mu zero behind decimal point, gaba da gabanta, sannan at times bawa bai tsallaka kaddaranshi da aka rubuta mashi, duk wayau dinka it must come to pass, prayer is the key, many of you marrying those classy guys you havr to be strong and prayerful, baka San mutane nawa ke harinshi ba, in short ba classy kadai ba, nor matter yanda mutum yake da akwai wayanda ke sonshi a haka, so be watchfull and be prayerful,) kujerar dakr kallon Wanda take zaune Kai ya jawo kusa da nata ya bude mata drink jikinshi na rawa ya zuba mata cikin cup ya mika mata, rashida couldn't breath saboda tsananin mamaki, ganin b'ata amsa ba sai kallonshi da take yasa ya Kama hannunta ya dora mata cup din yana cewa "pls drink and tell me about your self... " Thanks.. [3/14, 6:35 AM] +234 703 008 7807: 51For people still asking for how to pay it's just 300 through bank 0024878383 stanbic Zuwairat haladu sai ki tura screenshot zuwa 08106102727 kou kuma katin mtn kou vtu or transfer zuwa 08106102727 ta whatsapp, pls I will prefer a dinga turo katin ta whatsapp in digits ne Don if message ne sai ace ban replying da wuri kuma am committed ne. Nagode da so, my new members tnx you, pls ku bar damuna da in sakaku free, hka nan mutum ya dingayiwa kanshi fatan tsiya, in har kina da android phone Mai chatting Kima iya biyan three hundred, banson greediness pls. Yanda yake maganar shows ya kamu already,  "no... Nagode  ." rashida ta fad'a cikin rawar murya kaman mazari,  "pls tell me about your self.... Kaman na sanki... " ya fada yana ajiye drink din da b'ata sha ba, "yes... Ni.. Kawar... Tasleen ce.. Matarka... " ta fad'a calmly, "oh... Tasleem... Ya sunanki pls... " "rashida... " ta amsa mashi cikin matsanacin farin ciki,  gani take kou yau zaa b'ata duniya da abinda ke cikinta bai saka ta farin cikin irin wannan da take ciki,  yau gata GA yarima Tana tambayar sunan ta,  gani take kou ahaka da akwai success,  "wow... Rashida... It's like the sweetest name I ever heard...Rashida did you believe in love at first sight?... "ya tambayeta rike da hannunta yana massaging ahankali,  she couldn't believe her ears,  b'atayi tunanin lokaci guda zai furta mata wannan zancen ba,  she thought it will take some time,  "yes..." ta amsa mashi "then it's happening to Me.... Tunda nake ban taba ganin mace irinki ba... " ya fad'a mashi  hannunta ta zare daga nashi ta dora kan bakinta kafin kukan farin ciki ya kufce mata "pls. Kiyi min magana.... Talk to Me... I want to be with you for the rest of my life... Any single moment from this day without you will be endangering my life Don nasan in har ba zauna kusa da inda kike ba da akwai matsala... " ya fad'a mata cikkn wani irin shaukin so,  rashida kasa magana tayi saboda farin ciki,  she feels as if she's dreaming,  gani take ba gaskiya bace ace yau yarima ne nan zaune yana mata wanann kalaman "Dan Allah introduce your self to me... " ya fad'a jikinshi na rawa sosai, still kasa magana tayi saboda shock,  "OK let me introduce my self to you..."ya fada yana mikewa,  suit dinshi ya cire ya rataye ya dawo gabanta yana fada mata kou shi waye,  sai da ya gama itama ta fada mashi kou ita wacece,  kou kadan the effect of magani bai barshi ya tambayeta kou ita wacece ba,  rashida ta cigaba dacewa "ni kanwar matar abubakar ce... "da sauri yace "wane abubakar... " "Dan.. Uwanka... " idanuwa ya zaro yace "wow... Ban san yaya Abu yana da kanwar mata kaman ke ba... Now tell me nayi maki?.. " ya fad'a all his body trembling,  Dan rufe face dinta tayi as new tears na rolling saboda farin ciki "Dan Allah stop being quiet.... Tell me in nayu maki... In one week time so nake ki zama matata... " ya fad'a feeling so new,  idanuwa ta zaro dataji yace "one week fa kace... Ka manta I told you ni kawar matarka ce?... " ta fada cikin munafurci,tsoki yaja yace "kawar matata... I feel as if bani da aure... So forget about wannan... Say it if nayi maki... Right now zan fadawa parent dina... " ya fad'a sounding like new mad man "yayi sauri da yawa... You don't even know me... " bai bari ta karasa ba yace "ba sai na sanki ba... In short in jin kaman I know you all my life.... " "naji... But let's wait tukun... " ta fada thinking of abubuwan da zasu biyo baya,  now she's a bit scared, ga ummi her sister she will surely refuse sanann zata tona mata asiri, sannan ga hajiya zainab, ga mahaifiyarta ga kuma mahaifyarshi da kuma tasleem, "no... I don't want to wait... Zuciyata bazata samu sukuni ba sai in ina tare dake...i feel so gum to you  ..." ya fada cikin rawar jiki,  shuru tayi cikin ranta tas,  Tana san no obstacles will stop her now but she's a bit afraid saboda Tana ganin zaa samu matsala from many angles amma kuma since he is behind her all will be alright "how can we talk about marriage bayan kou gidanmu baka sani ba... " b'ata k'arasa ba yayi saurin zuwa inda car keys dinshi suke ya daukesu yana cewa "let's go to your house... " idanuwa rashida ta zaro Tana cewa "kou mun je gidanmu me zakayi?.. " ta tambayeshi,  "zan gaida future surukaina... " ya fada yana murmushin that makes her so mad in love with him,  "no too soon pls... Nidai yanzu I want to go... " ta fad'a Tana mikewa,  da sauri yace "ni zan ajiyeki... After you... " ya fada mata out of so much love "ai ba gida zani direct ba... I nason zuwa wajen wata friend dina... " "still dai ni zan ajiyeki..." ya sake fad'a mata, ahankali ta Mike feeling like a queen,  she can't just believe this,  zata dauki bag dinta yayi saurin dauka ya rike sai kuma ya bude mata kofar office dinta,  ahankali ta taka ta fita shi kuma ya biyota rike da bag dinta,  he is indeed captured, he feels like carrying her Don kar tayi tafiya kasa,  gani yake duk duniya babu kamanta, secretary dinshi binshi yayi da kallo bakinshi bude yana kallon ikon Allah Don yasan wannan b'ata isa yarima ya rikewa bag ba,  sai da suka fice ya sauke idanuwa tare da girgiza kai because he remember her saying ita kawar matarshi ce "cin amana yanzu yayi yawa... Ashe shiyasa ta dage sai ta shiga... Allah ya sauwake.... " ya fad'a yana magana kasa kasa Don kar CCTV dinshi ya dauki voice dinshi. Duk Wanda yaga yarima rike da bag sai yayi mamaki,  it's unlike him,  he don't seem in he's senses,  sun sanshi as someone  with style and dignity,  sun san cewa yana da aure but they're sure she couldn't be the wife because she don't look it,  basu san this is happening as a results of sakacin matarshi ba,  (wallahi if har kina da sakacin kan abubuwan rayuwa Zakiga ba daidai ba,  ko ruwan gindi wata ta digawa mijinki a abincinshi kou abun shan shi ta gama dashi,  so if you havr a reserve husband keep him reserve amma in you do anyhow you will see anyhow) suna zuwa wajen mota aka bude mashi amma bai shiga ba har sai da ya bude mata ta shiga, idanuwa rashida tayi rolling as he close the door for her,  hannunta kan chest dinta feeling so fulfilled,  shiga yayi kamshin perfumes dinshi kou ina cikin motar "now ina zamu... " ya fad'a mata,  nan ta fafa mashi address din Amanda,  . "oh it's one of the family estate... " ya fada yana tada mota, "aikam water dana sani muna service tare Tana haya wajen... " "tou ita zata fara cin arziki... She shouldn't pay any more... Zanyiwa agent din estate din magana " ya fad'a as he drives out of the company. Tasleem na kwance Tana memorising wannan wakar tana lumshe idanuwa,  haka nan yau she feels she wants him,  wanann haushinshi da take ji duk babu, wannan bakin nashi da take kyarma now glows in her mind,  daman haka Allah ke ikonshi,  duk abinda ka wulakanta sai zamo maka abun mafi important at a certain time,  saidai in baka da hakkin wanann abun, now She feels total love for him despite b'ata san she's into him ba,  she feels like telling rashida yanda take ji yanzu sai kuma she decided to keep quite amma dayake b'ata saba da shuru ba she can't keep it,  despite all the warning  nasan wasu we will like wallahi banson magani yaci yarima ba,  well ita Mai sakacin fa,  wacce iyayenta sun ja mata kunne kan basu son ganinta da rashida amma she can't keep away from her,, fita tayi daga YouTube ta fara dailing number rashida,  lokacin kam rashida Tana gaban motar yarima,   dan daga wayarta dake vibrating tayi taga tasleem ta tabe baki tare da rejecting call din, tasan daga yau the relationship is over,  daman it's not a relastionshp, she's just like her ladder to the prince yanzu kuma tunda Allah yasa komai nata ya samu b'ata da sauran matsala, Tana rejecting tasleem ta kalli wayar ta sake kiranta this time kou ringing rashida b'ata bari wayar yayi ba ta kashe, Tana sake kira kaman dole taji it's off,  kou kadan b'ata kawowa ranta anything is wrong ba,  kawai ta dauka irin she's busy din nan, mikewa tayi ta koma falo as kou lunch b'ata yi ba saboda waya datayi da yarima,  she feels so weak and absurd tadawo falo "yau dai bamu ci abinci tare ba... Hala bacci kikayi... " inji Hindu,  murmushi tasleem tasaki Tana zaba sannan tace "wallahi banyi bacci ba... Kawai dai munyi waya ne dashi... "tafad'a feeling a bit shy, dariyar dadi Hindu ta saki, "wanann dariyar fa... "inji tasleem dake kallonta with a dull face "kawai ina jin dadin komai ya fara daidaita a tsakanin ku ne.." Hindu ta fada mata,bata k'ara cewa komai ba Hindu ta sake cewa "yanzu inje in zubo maki abicnin kou wani abu daban zakici... "ta  tambeyata "ni sam bana jin yunwa... Zan bari in ya dawo sai muci kawai... " ta fad'a Tana relaxing, Hindu vata k'ara cewa komai ba ta maida kallonta kan movie da suke kallo,  earpiece tasleem ta sake makawa a kunne Tana saurarom all of you. Tun kafin su isa rashida tayi texting Amanda ta fad'a mata it worked probably kuma suna kan hanyar zuwa wajenta,  Don haka suna zuwa tasan Amanda Tana gjda suka wace ciki,  suna zuwa bakin kofar Amanda rashida tayi knocking,  yarima jingina yayi ga bakin kofar yana kallon rashida kaman madubi, kou a hanya haka ya dinga kallonta har ce mashi take ya kalli hanya sannan yake maida hankali kan hanya,  Amanda na budewa ta kalleshi directly tace "wow... " daddaure face yarima yayi bai kalleta ba sai rashida, "come in... "ta fad'a Tana kauce mashi daga hanyar,  aikam yana Inda yake yace "babe I will be waiting for you... " ya fada mata "bazaka shigo ciki b?.. " ta tambayeshi,  "nope... Nan ma yayi... " ya amsa mata,  sai lokacin ta shiga ciki,  sake leko shi Amanda tayi sannna ta koma ciki,  wani irin rungumar rashida ta kai mata ta baya Tana cewa "thank you thank you... "kawai take ta maimaita mata, murmushi Amanda ta saki tace "wow he is cute... His dark color is so alluring... Oh my God... No wonder you almost die for him..."da sauri rashida tace "pls am jealous... Irin wanann yabo haka... " ta fad'a Tana Dan daure face,  Dan tapping shoulder dinta Amanda tayi tace "Abeg don't be jealous... It's just a joke... " ta fads sounding friendly,  sai lokacin rashida ta saki ranta Don tasan samu rival kaman Amanda means war,  "dear nagode... Can you imagine yana cewa he will marry me in a week,... Am the one telling him to slow down...wallahi it's a dream come true,  dazun shi ya dauki bag dina ya bude min kofar motarshi,  wai the prince is my driver... Oh God it's unbelievable... " ta fad'a sounding so super excited,  "dear slow down... Ai it's the beginning... Na fada maki aikin baba bai da wasa.... It's one hit,.. Na ranar ma da baiyi aiki ba it's by the grace of God amma what ever baba said is final... " da sauri rashida tace "wallahi I believe you... Csn you believe da na kira mashi sunan matarshi he look like bai san Mai sunar ba... Kaman she doesn't remember her...he says sweet things to me... Har cewa yake am the most beautiful girl he have met... " rashida dake magana kaman wata zararra Amanda ta katse da cewa "my dear it's the beginning... You're officially the Prince's wife.. Now sai kiyi kokari ki bawa baba abinda yace... " da sauri rashida tace "ina zan samu wannan kudin yanzu?" b'ata k'arasa ba Amanda tace "you ask him mana... " idanuwa rashida ta zaro tace "da wuri haka?..why not bayan biki... " daure face Amanda tayi tace "you must be very stupid... You must be out of your sense... Kina ganin baba zan jira ki ne... As am speaking yasan komai ya daidaita... So better know how to ask him for the money... Period. " ta fada mata In a very harsh way dake nuna babu wasa, shuru rashida tayi Tana tsoron ta yaya zata tambayi yarima kudin "baki ganin if na fara tambayar shi kudi tun yanzu asirina zai tonu?.. " tsoki Amanda taja before saying "my dear that guy out there is no longer in his right senses... Kou me zaki nema a wajenshi zai baki... If you ask him to jump into fire he will... So. Ask him kafin baba ya maida aiki square zero... " "OK... But ana iya bari zuwa like sati guda... " idanuwa Amanda ta zaro like yayi yawa "sati guda yayi yawa.... Zan baki zuwa jibi that's all... Make sure you come da kudin sayan shanu da kuma amount daya fad'a maki sai kuma 300k danayi borrowing dinki kafin in amso maki wannan maganin sai transport dina... " ta fada mata sounding very commanding,  Rashida kasa magana tayi saboda fargaba, ajiyan zuciya ta saki Tana cewa "Allah yasa ya bani... " ta fad'a cikin sanyimurya, kou zama batayi ba ta fito walking gently,  ana bude kofar yarima ya gyara tsayuwanshi ya sakar mata murmushi itama ta mayar mashi da martani. Daga nan gidan basu sake wucewa  koina ba sai kofar gidan au rashida,  parking yayi a gefen gate dinsu yace "na gane gidan... If naje gida nayi wanka nayi sallah zan dawo. Muyi serious magana... Pls if kin shiga gida yanzu tell your people about me... Nima yau din nan zan fadawa parents dina nayi mata... " ya fada mata,  "matar ka fa... " b'ata k'arasa ba yace "pls ki baryi min wannan maganar... Nidai do as I say... Zan dawo anjuma muyi magana...i don't want single delay a wanann issue din...i want you as soon as possible before in zauce inyi abinda bai kamata ba... " ya fad'a yana kallon chest dinta, murmushi kawai ta saki ta fita daga motar ya bi bayanta da kallo da sauri ya sake cewa "pls your number... " ya fad'a mata, nan ta bashi number dinta sannan ta nufi gate dinsu, Tana fita ya figi motar shi daga nan feeling very happy. Rashida na fita daga motar ta shiga ciki taji gabanta na faduwa sosai saboda fargaba, she left home tun safe kuma babu notice, da kyar tsoro ya barta ta shiga falon, tun nan taga bag dinta biyu a falo, gabanta ne ya sake faduwa sosai , mum dinta ta hanga zaune ta dora kafa daya kan daya Tana girgiza su ahankali, da sauri rashida tayi kneeling zatayi magana mum dinta tace "sannu da dawowa...youre highly wellcome rashida.. Ni ban haifi yaron da zai kasheni ba because ni ban kashe parent dina ba... Now you're going straight to kaduna gidan uncle dinki... " aikam nan take rashida ta fara kuka Tana b'ata hakuri Tana mata karyar cewa taje wajen service dinta ne kuma Tana tsoron kar ta hanata shiyasa ta kasa fada mata that tayi hakuri bazata k'ara ba, amma kememe mum dinta Taki yarda,rashida tasan ya gidan uncle dinta yake, kou zance baayi gidanshi sannan tsoronshi take ji, "nace tashi ki transport dinki na ciki... If you like divert to another place it's ur business... Now tashi... " ta fad'a mata Tana mikewa, rashida na durkushe a gaban mum dinta taba b'ata hakuri Tana kuka, dukanta hajiya asiya ta farayi amma she prefers it to zuwan kaduna, nan hajiya tayi mata Dan banzan duka har da fasa mata baki saboda duka, "wallahi wannan shine last chance da zan baki.... If you do anyhow again zaki ga abinda zanyi maki... "ta fad'a tana barin ta nan kasa Tana kuka, Tana ganin mum dinta ta shiga ciki ta Mike ta shige dakinta, all her body is paining her saboda duka amma her heart is happy, dukda her face if wet sai dire dire take a dakin looking so happy, she's definitely not telling her mom about yarima today sai Next time like tomorrow. Shuru har karfe hudu yarima bai dawo gida ba, tasleem ji tayi kaman ta kira shi amma that shyness won't let her call him, haka ta zauna Tana jiranshi aka kiran sallah asr, today is the first time in her life That she waited for him, the promises and talks are so sweet to her that she wants more of it, mikewa tayi ta shiga ciki tayi wanka ta fito da alwallah tayi sallah wannan ta zauna ta shafa Mai ta, jallabiyar datayi sallah dashi ta cire ta saka wasu lace masu tsadan gaske da sannan tabj kanta da perfumes from head to her toe, har perfume din gashi da b'ata Taba damuwa tayi amfani dashi ba yau she used it, she was scenting from head to toe, wet lips kawai ta shafa a lips dinta ta fito falo ta hakimce like a princess waiting for her prince charming, pls who will help me tell her that her prince charming ia not coming back. Any time soon, wa zai fada mata sakacinta give her hubby away so cheaply to the person calling her besty. Wajen window dake kallon compound ta zauna Don taga shigowar shi, Hindu was paying attention to her, she's happy saboda Tana tunanin her mom talked to her and she have changed, batafi minti goma da zama ba sai ga horn a gate, haka nan sai ta saki murmushi tare da kallon kanta, Tana kallo aka bude mashi gate ya shigo ciki, babu suit a jikinshi sai green long sleeve wanda an bude upto three buttons a gaban, Tana kallo ya shiga ciki, she was waiting for him to enter kou kuma her phone to ring amma shuru, she's not use to welcoming him balle ta tashi ta tarbeshi a side dinshi, haka ta zauna nan bayan kaman minti ashirin ta ganshi ya fita da jallabiya alaman sallah zaiyi, still Tana nan zaune ya dawo ciki, a Bangaren yarima kou wata taslem bai tuna ba balle yace ya Santa, saurinshi kawai ya gama Shiryawa ya koma ga new found love dinshi, wasu expensive gezner ya fiddo cikin wayanda bai taba sakawa ba ya zuba masu uban perfumes kala kala sannan ya saka tare da daukan hula mai tsada ya dora a kai, agogo ya dauka ya dora a hannu, tsayawa yayi yana kallon kanshi a madubi, sai da ya gamsu da kallon kanshi sannan ya fita. Still tasleem na nan zaune Tana jiran ya leko kou kuma ya kirata amam shuru, b'ata gan ikon Allah ba sai da ta ganshi ya sha gayu sosai ya fito ya nufi motarshi, she can scent his perfume daga inda take zaune despite nisa dake tsakanin su, Tana kallonshi taga ya shige mota an bude mashi gate ya fita abunshi. masu bi page by page I see you, ku sani you owe me, don ban yafe maku sisi na akanku ba. Muje zuwa Thanks [3/14, 6:36 AM] +234 703 008 7807: 52For people still asking for how to pay it's just 300 through bank 0024878383 stanbic Zuwairat haladu sai ki tura screenshot zuwa 08106102727 kou kuma katin mtn kou vtu or transfer zuwa 08106102727 ta whatsapp, pls I will prefer a dinga turo katin ta whatsapp in digits ne Don if message ne sai ace ban replying da wuri kuma am committed ne. Nagode da so, my new members tnx you, Tana kallo ya fice, she just smile and feel hurt inside,  b'ata dauki hakan as anything ba, but many things were going through her mind,  as in why baiyi mata magana ba kou why bai shigo bangrean ta ba,  "kou dai in dauko maki abincin..." inji Hindu dake kallon yanda idanuwanta suka sauya,  ajiyan zuciya tasleem ta saki sannan tace "naga ma ya dawo kuma ya fita again.. Kou dai in jira shi ya sake dawowa?... " da sauri Hindu tace "tunda kika ga hakan kilan da akwai abinda yakeyi a waje... Don haka kawai kici kou kadan ne... In ya dawo sai kuci tare.... " ta sake fad'a mata, "amma nayi mamaki daya zo ya fita bai kirani ba... " taslem ta fada calmly, "nasan uzuri ne kou kuma yana fushi kan abubuwan da kikayi mashi... " inji Hindu,  "hmmm amman na bashi hakuri kuma yace ya yafe min... " ta fada mata as a friend and not her worker,  "amma kilan bai yafe ba... Kin San haka wasu suke... In ka b'ata masu rai.... Zasu nuna maka sun yafe amma har cikin Ransu ba haka bane... Bari in shiga kitchen in nema maki abinda zakici... Banason kina zama da yunwa....nasan hajiya bazata ji dadi ba in har taji ina barinki kina zama da yunwa... ." Hindu ta fad'a tana kallonta tare da mikewa ta bar wajen zuwa kitchen,  murmushi tasleem ta saki tana tunanin abinda Hindu tace na kilan bai yafe mata ba,  she knows it's a lie because he sounds so nice sanda sukayi waya,  b'ata ganin shi as someone da zaiyi karya kan abinda ke ranshi.  She's so quite and thinking, before Hindu ta fito mata da hot plate of spiced indomie da chicken, da sauri ta amsa tana cewa "Allah ya barmu tare da hindatu... " ta fad'a tana amsar indomie Din, "Amin... " Hindu ta amsa mata tana jin dadi,  b'ata wanj saka abun a ranta ba as the doesn't know what she's in for,  indomie Din taci sosai sannan Tasha holandia juice ta kai plate kitchen da kanta ta dawo feeling a bit better. Still number rashida ta sake kira this time it rings to an end b'ata dauka ba,  still kira tayi amma sai akayi rejecting,  "toufa... " was what she said as she's looking at the phone Don tabbatar she's calling the right person, sake kira tayi aka sake katse wayar,  kawai sai ta rubuta mata text kamar haka "besty... I have been calling your line amma kaman it's not with you.. I want to know GA kika isa gida.. Pls. If you get back to your phone contact me... " ta tura mata sannan ta ajiye wayar. Yarima na fita daga gidanshi bai nufi koina ba sai palace, it was almost five when he got there, parking yayi ya fito sai sauri yake kaman ba yarima that walks majestically ba,  in har kaga yana sauri kasan something very important is happening amma on a normal basis he will walk even majestically than the king himself,  duk masu aiki da suka gaidashi yau babu wnada ya amsa masu kaman yanda ya saba, all he wants to do is go to his mother amma kuma yana tunanin ya kamata kawai yaje wajen dad dinshi Don yana ganin his mother might waste his time but still he still head to her chambers.  Da sallama ya shiga har inda ummah take ana danne mata legs,  masu danne mata legs najin Salam dinshi sukayi saurin mikewa suka basu wajen inda ya zauna kusa da ummah, kallonshi ummah tayi tace "wanann wankan yayi dana... Kaga kanka kuwa... You look so cute my fav... " ta fad'a not minding gaidata da baiyi ba as he normally does,  "ummah... " ya kirata ta amsa mashi da "naam my fav... "wearing a nice smile as she she thinks komai ya daidaita tsakanin shi da Tasleem, "aure nakeso... "ya fada kaman bai taba aure ba, Dan b'ata face ummah tayi as the statement seem so awkward to her "ban gane aure kakeso ba...daman baka da aure ne?.. " ummah ta fad'a sounding very angry, "oh... Ina dashi.... Tou aure zan k'ara... " ya fad'a modifying his statement sannan sounding very serious, the first thing ummah does was feel his temperature by placing her palm on his forehead,  kai ya daga yace "ummah Meye... " ya tambayeta babu faraa sosai Don even that feeling he have for her ya ragu sosai, he doesn't havr have that feeling of total respect and submissive to her,  kawai dai yasan she's his mother shikenan,  the only person he have everything for right now is rashida,  "so nake in gan if you're OK... Don nasan in your right senses bazaka fadi hakan ba... " ta fad'a mashi "ummah yanzu don nace zan k'ara aure kike ganin ban da lafiya... Laifi ne Karin aure... " ya fad'a sounding a bit tensed "AI ansan in har kana da lafiya bazakayi zancen auren yanzu ba.." bai bari ta gama ba yace "daman I know it's what you will say... Abinda zaki ce kenan... Shi yasa I was contemplating in fada maki kou in wuce direct to Abba..." cikin serious anger ummah tace "Aliyu you're very stupid... Baka da hankali ko kadan...in ma mafarki kake wake up... Amma kayi aure kou wata biyu baa yi ba kace aure zaka k'ara?... Am even sure kou kwanciyar aure bakuyi tare ba and now you're talking of a second wife...if it's about what happened yesterday tace ta baka hakuri... Ka cigaba da hakuri daita yarinta ke damunta wata rana sai labari,... " ta fad'a mashi calmly,  sam bai San abinda take magana a kai ba,  kawai sai taga ya Mike yana cewa "ai nine da laifi danazo na fada maki zanyi aure... It's alright.. Let me go to abbah... " da sauri hajiya amina tace "wallahi if ka bari Mai martaba yaji wannan zancen Sai ranka ya mugun baci... " ta fada saboda sanin halin mijinta, he always support his children taking second wife in short har fad'a masu yake indai zasuyi adalci da should marry four each tunda kudi is not the problem, "watch me..." ya fad'a heading out d sauri,  "Aliyu... Aliyu!!!" ta kirashi as he heads out amma kou juyawa baiyi ba balle ya amsa mata, "toufa... Ikon Allah... Wonder shall never ends...." ta fad'a tana kallon as he walks through the door, this is the very First time yarima walks out of her,  abun ya mugun b'ata mamaki da kuma daure mata kai,  it's unlike him all she thought was his angry saboda the way tasleem treated him kuma he is blaming her for that tunda yana ganin ita yace ta nema mashi mata kuma sai ta sa aka hadashi daita, she still remember how bitter he sounds yesterday night, wayarta dake gefenta ta dauka tayi dailing number tasleem. tasleem b'ata dade da ajiye wayar daga yiwa rashida text ba taji wayarta ya fara ringing,  da sauri ta dauka thinking it's rashida sai taga ummah,  da sauri ta kanga wayar a kunne tare da yi mata sallama,  kou amsa sallama ummah batayi ba ta fara cewa "gimbiya yaushe kikayi developing kunnen kashi ban sani ba...when havr you suddenly become a liar....before anything you said is the fact amma yanzu sam ban gane halinki ba... " hawaye ne suka fara taruwa a idon tasleem as she listens to abinda take cewa "dazun ya mukayi dake... You told me zaki kira Aliyu but you refused... " tasleem data fara kuka tayi saurjn cewa "wallahi ummah I called him... " ta fad'a tana kuka sosai,  "another bad character.... Ranstsuwa kan karya... " inji angry ummah "wallahi ummahna ba karya nake ba... Na kirashi... Mun dade muna magana.... Bayab mun gama waya ne na kiraki... Wallahi ummahna believe me... " tafad'a tana kuka sosai, shuru ummah tayi for a moment as kukan taslem na tashi a kunnenta, "did I say kiyi min kuka?.. " inji ummah, "no" ta amsa mata tana tsayar da kuka while tears still roll, "then ki sani baiyi hakuri ba... Now call him ki sake bashi hakuri... " inji ummah,  cikin tears tasleem tace "ummah yazo ne... He told me zai dawo gida amma ya dawo ya fita bai shigo ba... " "in.a.  bai shigo ba ke baki da kafa?... Why is it that komai sai an fad'a maki... Why can't you use your Brain...did you know a yanda kike sakarar nan in har Aliyu ya yi wanj auren kin kade?.. " shuru tasleem tayi tana tunanin abinda ummah ta fad'a mata sannan gabanta na mugun faduwa,  "ummah aure yace zai k'ara?.. " ta fad'a cikin cracking voice. "abinda na fada maki kenan?... I said call him and if he comes back home kar ki jira saj yazo... Go to him...now call him and get back to me... "ummah ta fad'a mata "tou ummah... " taslem ta amsa mata,  kashe wayar ummah tayi ta rafka uban tagumi,  kawai all she's thinking is yanda tasleem ke treating dinshi yasa yake maganar aure,  b'ata San it if far beyond That ba,  "Allah yasa kar ya fadawa Mai martaba wannan maganar... "inji ummah. Yarima na fita bai tsaya koina ba sai main palace,  dad dinshi zaune kan karaga ta mulki while his dukes da sauran mutane na zaune waje yarima da face dinshi babu wani walwala ya samu ya zauna Dan nesa dasu while su kuma suna cigaba da abinda suke.. Wayarshi ne ya dauki k'ara which is forbidden in the palace ciroma yayi saurin watsa mashi wani irin mahaukacin harara, da sauri ya fiddo wayar yaga parrot, bai damu yayi picking ba ya kashe wayar gabaki daya, sake kira taslem tayi taji wayar a kashe, nan tasleem ta kira ummah tafad'a mata abinda ke faruwa. Ummah b'ata ce komai ba ta kashe wayar. Aliyu bai samu daman ganawa da mahaifin shi ba sai da suka dawo daga sallah magrub sannan ya rage su hudu har da elder brother dinshi da babban duke din sarki sai Aliyu,  "ango kwana biyu  .kou ganinka baa yi.  ." ciroma ya fad'a mashi,  Aliyu bai kou kalleshi ba ya kalli dad dinshi yace "abba... Ni aure nakeso in k'ara.. " ya fad'a mashi in a calm way, dariya Babban duke djn sarki yayi tare da ciroma, "it's a good news...but baiyi sauri ba?.. " inji Mai martaba,  Aliyu bai ce komai ba ciroma yace "ai abba ana auren four wives rana guda... " ya amsa mashi yana kallon Aliyu sanann yana dariya,  "yaro zai bi tafarkin ubanshi... Ka gaji Mai martaba..."inji second in command,  "in ba Don alada ba ai Kai ya kamata ka zama sarki ba masu fama da mata guda ba.. " inji second incharge,  dariya ciroma yayi Don yasan dashi yake, "Auta ka dai San ba haka nan ake nata biyu ba... Adalci is the whole thing Don wallahi zaka ji kanka tsundum a wuta wallahi... " inji ciroma,  duk maganr da ake damun yarima yake,  all he wants is to tell his dad amma duk sun tsoma mashi baki,  he really want to get a way from them and go to his new found love,  "yar gidan wacece... " inji Mai martaba, "abba kanwar matar yaya abubakar ne... " ya fad'a mata because bai san sunan ubanta ba,  "kanwar matar abubakar...ubanta bai da suna?.. " inji second in command, shuru Aliyu yayi because bai san abinda zai fad'a masu ba, nan ciroma ya fadi sunan Wanda abubakar ya auri yarshi,  sun San shima is a very good person Don duk bincinken daya kamata anyi kafin a aura mashi wanann yarinyar, "wannan Mai sauki ne tunda an San uban yarinyar kuma an San gidan... We will do the necessary... " inji Mai martaba,. "when ..." shine tambayar da Aliyu yayi wa mahaifin shi,  "dalla tashi ka bawa mutane waje... Baka ganin we're busy... " inji ciroma,  Aliyu bai sake cewa komai ba ya Mike yafita ya basu waje, yana zuwa waje kou side din mum dinshi bai shiga ba ya je inda motarshi take,  nan ya tsaya ya fiddo wayarshi ya kunna,  saida ta gama booting sannan  ya kira number Rashida Don ya fad'a mata he is coming,  tana ganin sabuwar number ta dauka ta kanga ga kunne Don kar ya zama taslem amma sai taji muryar yarima,  nan ta lumshe idanuwa tare da sakin ajiyan zuciya, "babe am coming to your house right away... Na fadawa iyayena batunki..." da sauri tace "really?.. " "eh mana... Me ake jira... " "but baiyi sauri ba... " ta fada sounding so excited, "wai saurin me... O don't like wasting time unnecessarily.. I yi ne ayi kawai babu jinkirtawa... " inji yarima dake shiga motar shi,. "mum dinka ta amince?.. "inji rashida "ita zatayinmin aure... "anyway we will talk if na iso... " ya fad'a mata tada mota,  Da sauri tace "pls... Kar kazo yau..  Dazun na dade ban dawo gida ba... My mom is mad at me... " b'ata k'arasa ba yace "what!... Ai if ban ganki ba Bazan iya bacci ba... " "pls am sorry... Zamuyi magana gobe... " "kou abinci ban ci ba... I want in zo wajen ki ki nema min wani abu in ci... " ya fad'a mata kaman zaiyi mata kuka,  "am sorry... Muyi ta waya... Har kaje restaurant Kaci abinci kou kuma wajen matarka... " b'ata k'arasa ba yace "let me go to the resturant...in naje zan kiraki... " ya fad'a mata yana kashe wayar kaman bai ji abinda tace ba,  wani irin dadi rashida taji as he trashed maganar taslem kaman baiji ba. Haka ya fita daga gidan zuwa near by restaurant yaci abinci sun waya da rashida,  ummah kiranshi tayi taji yana waya,  she wants to be sure if da taslem suke waya sai ta kira tasneem sai taji ta yi picking,  nan ummah ta tambayeta if sunyi magana ta amsa mata da aa,  kashe waya ummah tayi ta sake kiran yarima amma still  yana waya  before kou da wa yake waya  daya ga calk din ummah zai bar wancan wayar ya amsa ta ummah amma yau shuru bai daga ba, tun baa je koina ba ummah ta gane da akwai problem, she's a wise woman and a good investigator, she couldn't think straight,  ciroma ta kira a waya, ciroma dake cikin palace najin vibration din wayarshi ya duba yaga ummah,  da sauri yayi excusing dinsu ya yi Dan nesa dasu sannan yayi picking tare dayi mata sallama,  amsawa tayi sannan tace "Aliyu yazo nan?.. " ta tambayeshi,  "eh ummah... " "what did he say... " ta sake asking to be sure if he is serious about what he told her,  "ummah cewa yayi zia k'ara aure  ." ya amsa mata,  wani irin faduwar gaba ummah taji har sai da ta dafa chest dinta saboda tsoro,  ba Don tana Karin aure is something bad ba, sai Don tana fargaban abinda zai biyo baya da kuma tausayin gimbiyarta, "did he mention wacce zai aura... " ta  sake asking "yes kanwar matar abubakar..." "kasan sunanta?.. " ya tambayeta, "aa bai fadi sunanta ba... But ummah family dinsu are good babu karya,.." bai k'arasa ba tace "keep quite ba abinda na tambayeka ba kenan... Yanzu ina Aliyun... " "ya tafi tun dazun.... "7 "you mean ya fita daga palace din?.. Since when... " ta tambayeshi, " ya dan dade... " ya amsa mata, "I will get to the root of this.... " ummah ya fad'a tana kashe wayarta, daya daga cikin masu hadimanta ta kira ta fad'a mata tace ta duba mata in Aliyu yana gidan, bayan kaman minti biyar ta dawo Tace ya tafi. Mikewa ummah tayi looking so restless, she's trying to figure out something amma she can't point a finger at it as a reasonable human being it's good to look at the situation around you, ya kamata ka zama Mai lura da change especially of abun da bai taba faruwa ba ya faruwa, so many things are happening under our watch but lack of vigilant yasa we Wont notice, in har kana tare da mutum for long ya kamata ace kin gane simple change in that person especially if they're not pretending Don wasu are very good in pretending, you will never know when something is happening In their lives, amma kaman yarima is too open, the odd behavior is every where, tunda ua taso face din ummah is the last thing he normal sees amma yau gashi har fada yazo amma bai damu ya sake ganinta ba sai ya fice sannan he walks out of her kuma now she's calling his not picking, with those strong evidence ummah ta gane da akwai problem,, "there's fire on the mountain... " ummah ta fad'a tana kara daukan wayarta. sauri ta kira second son dinta abubakar, bayan yayi picking sun gaisa tace "kannen matarka nawa mata... " ta tambayeta Kai tsaye, "ummah lafiya... " "pls answer me... " shine abinda ummah ta fada "kanwarta daya ummah... Daman su biyu ne maza... " yafad'a mata, "ya sunanta... " shine next question din inspector hajiya amina, "sunanta rashida I think.." then boom it ring a bell, tasan sunan, somewhere, "Rashida...rashida... " ummah ta dinga maimaitawa while the phone is on her ear, kawai she wants to remember ina taji sunanta, "ummah wai lafiya... What's the problem... " "toufa... Did I tell you da akwai problem ne... Kawia am asking ..and this calls stay between us... Bance ka fadawa kou matarka ba... " ta umarceshi, "OK ummah.. But pls tell me... You sound disturbed..kinsan baa son kina damuwa... " ya fad'a mata calmly "don't worry I will be alright... Remember don't tell any one... " ta sake fada mashi sannan ta kashe wayarta tana ta zirga zirga a dakin, babu abinda take kira sai Rashids tana kokarin tuna inda ta San sunanta, after like minti goma da ta tuno cewa tana da alaka da gimbiyarta, sakr kiran tasleem tayi. tasleem da ke rakube jikin kujera pretending to watch movie najin karar wayarta tayi saurin daukar wayar, now she's expecting two calls daga yarima kou Kuma daga rashida, amma tana dagawa taga still hajiya amina wato ummah, picking tayi ta dora wayar a kunne tare da sallama in a calm voice, "meke damunki?" ummah ta tanbayeta, "nothing ummah... "ta amsa mata cikin sanyimurya, "OK... Aliyun ya dawo?.. " ta tambayeta, ahankali tasleem ta daga curtains tare dacewa "ummah bai dawo ba... " "wai ya sunan wannan yarinyar data shiga bed room din Aliyu last time... " "sunanta rashida... " tasleem ta amsa mata gabanta an faduwa Don kar ta gane kilan ta zo gidan. Kika karanta baki biyaba Allah yaisa. Make sure you pay before reading, banson excuses Thanks [3/14, 6:36 AM] +234 703 008 7807: 53For people still asking for how to pay it's just 300 through bank 0024878383 stanbic Zuwairat haladu sai ki tura screenshot zuwa 08106102727 kou kuma katin mtn kou vtu or transfer zuwa 08106102727 ta whatsapp, pls I will prefer a dinga turo katin ta whatsapp in digits ne Don if message ne sai ace ban replying da wuri kuma am committed ne. Nagode da so, my new members tnx you. Da akwai mutane dake fad'a min wai admin dinsu na turo novel dina kuma da sun tambayesu sai suce ai sun tambayeni, take note ban yarda wata admin kou wni admin yayi sharing novel dina ba, if you do na barku da Allah, I know people will be like this woman with Allah yaisa, yes it's my right, bancin na mutum but I don't go likely on cheaters, kuma da akwai wayanda suka biya wata hafsat naira dari Tana basu novel dina, tou wallahi if you eat dime bada izinina ba ban yafe maki ba, in short you're only a legal reader if you pay to the above contact. Not edited. Gani take today is the most terrible day of her life as she was quite taji ummah ta fara yi mata fadan why did she let her into the house after all the warning, her heart was beating very fast as she waits for abinda ummah Zatace,  ita kuma ummah jin Rashida is the sane girl data shiga dakin yarima yazo yana wasu maganganu makes her heart travel very fast amma kou kadan batayi tunanin jazz saidai tunanin kilan tana affair da yarima before now,  "ummah me ya faru... " tasleem tayi asking, "babu komai... Kawai I want to know... " shine abinda ummah ta fad'a mata, "OK...ummah ki bawa yaya hakuri.. Bazan Kara ba... " ta fad'a cikin sanyimurya "ke ki kirashi mana... " ta fad'a mata amma thought dinta in another place, "ummah zan kirashi again" ta fad'a mata "OK do." ta amsa mata,  kashe wayar tayi ummah ta zauna ta rafka tagumi thinking abinda ke faruwa,  ba zancen auren nan ne abinda yafi tada mata hankali ba sai behavior din Aliyu,. Bangaren tasleem kiran yarima tayi taji line dinshi busy,  she called har kusan sau uku still busy,  daga karshe ta kira ummah ta fad'a mata it's busy,  "alright don't call him again...but make sure daya dawo go to him... Kar ki kuskura inji baki je ba kou ya nemi wani abu ki hanashi... " ummah ta fad'a mata babu wasa  cikin sanyimurya tace. "tou ummah..." "good girl... Sai da safe..." "OK ummahna... Allah ya kaimu... " ta fad'a sannan ta kashe wayar, kallon Hindu tayi tace "wallahi kinsan kin yi gaskiya... Baiyi hakuri ba.. Shiyasa daya dawo kou inda nake baizo ba kuma bai kirani ba... Amma wallahi ya ban mamaki... Dazun hirar mu lafiya lau... " taslem ta fadawa Hindu,  "ai sai ki Kara bashi hakuri... Ai baki kyauta ba... " ta amsa mata atakaice,  mikewa tasleem tayi ta shjga ciki tayi sallah ishai sannan ta Dan kwanta tare da rub da ciki,  bayan kaman minti ashirin taji kwnaciyar babu dadi,  dole ta dawo falo ta tarda su Hindu sun shiga ciki,  nan bakin window inda ta tashi ta koma ta zauna taga ya dawo tayi abinda ummah ta fad'a mata. Yarima kam suna cikin waya da rashida har ya gama waya,  daga nan ya nufo gida, bai shigo ba har sai da yayi sallah ishai sannan ya shigo gidan,  taslem na kallo ya shigo,  haka nan taji chest dinta na bugawa da karfi,  tana kallo ya shigo ciki, bayan kaman minti ashirin da ya shigo ta Mike tare da sakin ajiyan zuciya,  cikin karfin hali ta fita zuwa main falo Don zuwa Bangaren shi. Yarima na shiga ya sauya kayanshi zuwa na bacci sanann ya haye gado ya dauki waya ya fara kiran rashida That is ever ready to talk to him,  she have decided yau kwana zasuyi waya da habibinta, Kwantawa yayi tare da lumshe idanuwa as suka fara waya da rashida, "abinda je bani mamaki shine yanda yau na sanki but feels kaman I knew you from the beginning of my life... Gaskiya you're very special..." ya fad'a mata yana kwance hannunshi daya cikin kayanshi as usual, sunfi minti biyar suna waya yaji an bude kofa,  tasleem ya gani tsaye, abinka da true love kura mata ido yayi sosai as she stands there a bakin kofar ta rasa courage din da zata shigo sabida yanda yake kwance with one hand inside his boxer, "baby ina zuwa... Let me call you back... "taslem taji ya fad'a sannan ya kashe wayar,  the word baby really sounds somehow to her, "what!.. " ya fad'a sounding a bit tense as he looks at her kaman yana kallon stranger,  duk wannan shaukin da kuma wannan so dYa fara mata is gone,  kawai yana kallon Kama kashi,  the first look was a look of recognition but daga baya the look changed,  kawai yana kallonta kaman wata banza from no where, tasleem da taji ranta babu dadi kasa magana tayi ba Don komai ba sai Don taji yana kiran wata da baby,  kawai sai taga maganar rashida is true inda ya samu jikinta yayi yanda yakeso da shikenan., "I said what... " ya daka mata tsawa yana. Mikewa zaune but har lokacin hannunshi cikin wandon shi, razana tasleem tayi taja baya tace "sorry... " k'ara b'ata fuska yayi because he can't remember exactly why she's telling him sorry, "sorry na Meye... " ya sake fad'a mata as he drop his dark foot on the white tiles, sake ja baya tayi saboda yanda yanayinshi ya sauya tace "nothing... " "nothing then why are you here.. " ya fad'a face dinshi babu walwala at all, Nothing... " this time b'ata k'arasa ba ya nuna mata hanyar waje, "out... " ya daka Mata tsawa, (sister if you have your home and things just turn around then pray, somethings are not happening ordinarily wasu abubuwan so not rush into taking unnecessary actions pray,  wasu are victims zaka ga kaman su macuta ne amma sune abun tausayi) jiki babu kwari ta juya but still turning back to look at him, yunkurin mikewa yayi yana cewa "bazaki bar nan ba?.. " ya fad'a kaman zai Mike ya doketa,  da sauri ta fita daga dakin legs dinta na rawa,  kou falo b'ata Kai ba ya haye gadon ya sake kiran rashida yana fad'a mata wata sakara ce ta shigo mashi,  ba karanin dadi taji ba,  kawia babu abinda yake fad'a mata sai ta fadawa iyayenta zai turo as soon as possible su fidda ranar da zasu zo. Tasleem na kuka ta fita daga bangarenshi ta shiga nata, da gudu ta shiga bedroom dinta ta zauna bakin gado tana kuka,  wayarta ta dauka ta kira ummah dake jajircewa dole ta je wajenshi, ummah da bakin cikin rashin kiran Aliyu ya isheta tace "why are you crying?.. " "ummah... Yace in fita daga dakinshi...he behaves kaman bai sanni ba... Ummah.... He was calling someone baby... Daman ba sona yake ba... Rashida ta fadamin bai sona... ".ta fad'a tana kuka sosai,  shuru ummah tayi Don she need to apply wisdom Don taji what and what Rashids havr been telling tasleem before she's about to snatch her husband from her, "ki bar kuka kinji... Ashe ita rashida ta fad'a maki bai sonki... Ta akayi ita ta gane bai sonki... " "ummah she told me namiji ne ba son gaske yake min ba... Wai daya samu ya kwanta Dani shikenan... Kuma kin gani tun bai kwanta Dani ba ya fara wulakanta ni... Ummah he almost beat me... " ta fad'a carrying out very loud, "hmmm kenan ita rashida ke sa ki kulle kofar ki in zaizo wajenki kenan..." ta sake asking dinta, "yes ummah..." tasleem data mance rijiya ake mata ta amsa mata "yaushe rabonki da rashida tou har take baki wannan advices din?.. " "ummah kou yau tazo.. " ta amsa mata foolishly, "this girl have killed me..." ummah ta fad'a under her breath before saying "taslem ranar nan me Na Fad'a maki game da wanann yarinyar... " ummah ta sauya voice dinta,  nan take kukan taslem ya koma ciki, "ummah... "b'ata k'arasa ba ummah tace "I said ranar nan me na fad'a maki game da that evil girl... " ummah ta daka mata tsawa,  da sauri taslem tace "wallahi ummah.. Tun ranar b'ata sake dawowa gidan nan ba sai yau... Dan Allah ummah kiyi hakuri.. Bazan Kara ba... " ta fad'a tana fashewa da sabon kuka. "yo soon you will be with her.  ." umma ta fad'a mata in riddles sannan ta cigaba da cewa "tasleem kanki kika cuta bani ba... Taslem if anything happens to Aliyu I will hold you responsible,...wallahi I will deal with you the way I feel with my enemies... In kuma kina ganin kaman karya nake wait and see... " hajiya amina ta fad'a mata in a way da yasa tasleem kasa gane what she's talking about, sannan her voice sound so terrible Don bata taba jinta tayi magana haka ba,  tasleem couldn't talk because the only thing that have answer is something you understand,  in this case kou kadan b'ata gane kou me ummah is talking about ba but she wonder what might be happening,  kawai ji tayi ummah ta kashe wayarta, idabuwanta cike tab da kwalla ta fara dailing number Rashida taji shi busy, she calls her like five times again amma still busy. Hajiya amina na gama waya da taslem ta kura hajiya zainab don tayi briefing dinta kan abubuwan dake faruwa,  bayan sun gaisa hajiya amina ta fara fad'a mata cewa Aliyu da taslem wants to send her to early grave "subhanallah... Inna lillahi waina ilaihi rajiun!!!. " hajjya zainab ta fara fad'a despite b'ata fara jin mean abinda ya faru ba,  "yau Aliyu ya zo min da zancen Zai Kara aure... Kafin inyi magana this boy walked out on me.. Something he never does...bayan na danyi bincike na gano wai rashida zai aura... " aikam hajiya zainab b'ata San lokacin da ta saki wayar ya fadi kasa ba,  abunka da Babban wayar she can still hear hajiya amina tana cewa "the same girl dana fadawa taslem kar in sake jin ta barta tazo gidan sannan I strictly warn her ta rabu daita yau she let her in to the house... Now my son is misbehaving... Abinda Aliyu bai tabayi min ba... Aliyu came into this palace yau bai yi min bankwana ba ya fita.. Since then I have been calling bai shiga he's busy on the phone... Dana bai taba ganin call dina bai katse duk wayar da yake ya kirani ba... Ki fadamin ina zan saka kaina inji dadi now...just tell me abinda je faruwa if you have any single idea because wannan doesn't seem ordinary to me..." hajiya amina ta fad'a about to break into tears as this few hours stress is getting to her,  she's not a violence person despite how strong she is,  hajiya zainab dora hannu bisa Kai tayi tana cewa. "if abinda kika ce is true then ba tasleem kadai rashida tayi fooling ba... She fooled me too... "hajiya zainab ta fad'a tana fashewa da kuka saboda wani irin zafi da take ji, if har b'ata zubda hawaye ba her heart is going to burst,  ina tasleem ina kishiya,  balle makira irin rashida, "pls stop crying... Wannan ba zancen kuka bane... Yanzu Meye abun yi shiyasa ba kiraki... " "fulani dole inyi kuka...you need to see how wanann yarinyar ta shigewa tasleem,  duk tasa ta rabu da sauran friends dinta... I trusted this girl so much ina kiranta in zaunar daita in fad'a mata wasu abubuwan game da taslem...inna lillahi waina ilaihi rajiun... Wai yar dana haifa tayi crocking dina?.. Wallahi sai nayi maganin ta..  " hajiya zainab ta fad'a cikin serious tears of regrets "pls dear calm down... This should be a secret tukun kou taslem kar ta sani... Bari muji abunda Mai martaba zai ce, sannan zancen ita yarinyar pls don't tell her or her family anything.. Bazamuyi abunda mutuncin mu zai zube ba... I will get to the root of everything... So relax kinji Kou... " "OK fulani... " hajiya zainab ta fad'a still crying, nan ummah ta kashe wayar ta ta kira baba sadik wato their royal malam, bayan sun gaisa tace. "babana...inason ka saka jikanka Aliyu adua... Abubuwa na neman tabarbarewa amma Bazan fad'a maka komaj ba yanzu... Kawai ka saka mana shi a adua... " ta fad'a mashi,  "ai adua kullum muna cikin yinta amma Insha Allah diyata k'ara yi... " ya shaida mata,  nan dai suka yi bankwana. For the very first time in a long tine she had a sleepless night,  har wajen 12 she called yarima line dinshi busy. Yarima kam bai daina magana ba har sai da rashida ta fada mashk bacci zatayi sanbab sukayi sallama, sai da ya fad'a nata zai zo gidan su before going to office ta nuna ya Bari sai ya tashi. Itama taslem b'ata samu bacci ba as she crys all night long,  sai kusan da asuba bacci Mai nauyi ya dauketa.  Tun da asuba ummah ta kira yarima da both hada dinshi na cikin wando yana bacci, the sleep is sweeter than honey kasancewan bai kwanta da wuri ba,  har wayar ta gama ringing bai iya bude idanuwa sai sake  murza joystick dinshi yake as he enjoys his sleep,  sake calling tayi this time yayi squeezing face before saying "ohhh... This better be good..." ya fad'a yana cire hannunshi daya daga cikin wandonshi tare da daukan wayar bai bude ido ba,picking gayi tare da dora wayar a kunne,  "fav..."  Yaji ummah ta fad'a mashi,  ahankali ya bude idanuwa tare da sake lakubewa a kan gado yana cewa "ummhq.... Good... Morning... " ya gaidata with his eye closed alaman baccin bai isheshi ba "fav shine jiya kazo ka tafi kou bankwana kou..  " ta fad'a mashi cikin sanyimurya, "sorry ummah... Ina cikin uzuri ne... " "yanzu da akwai uzurin dayafini kenan... Tell me what that is... " ummah ta tambayeshi,  nishi ya saki tare dacewa "nothing ummah... Pls ummah bacci... " ya fad'a cikin shagwaba bai bude idanuwa ba sannan kuma bai cire dayan hannun daga cikin wando ba, "have even pray?.. " "no umma...zanyi... " "how will you pray on time bayan you're busy on phone har midnight... Baka damu ka kirani despite all the miscalls I left you ba..ka kyauta kaji" "sorry ummah... " ya sake fada mata yana turo baki, "naji... Ni daman banyi fushi da Kai ba... Tell me wai maganar auren nan da kake are you serious about it "jin anyi maganar aure yasa ya bude idanuwa a hankali tare da sakin hamma yayi saurin rufe bakinshi da bayan hannunshi before saying "yes ummah... Ni wallahi kuyi min this days kar in mutu... I love her sosai... "ya fad'a kaman zaiyi mata kuka "naji... But for how long have you known her... " bai Bari ta k'arasa ba yace "ummah it doesn't matter... wallahi I kaman I knew her all my life... " Itama b'ata Bari ta k'arasa ba tace "ba what you feel na tambayeka ba... Tun yaushe kuke tare?.. " "ummah an dade... " yayi mata karya Don bai son abinda zai kawo mashi hindrance a maganar aurenshi da rashida, "ya sunan yarinyar... " inji ummah "rashida... But will be calling her... " baj k'arasa ba ummah tace "did you know kawar tasleem ce?... " mikewa yayi zaune tare da rolling idanuwa yace "ummah Dan Allah ku bar yi min maganar kawar wanann yarinyar ce... Ai kou uwar su daya ubansu daya in dai naji inasonta I can marry her... Nidai kawai ummah ita nake so... Pls in baki son in shiga wata hali kawia ku auramin rashida... Ummah I love her... Nifa banga abinda zai hanani aurenta ba... " ya fad'a cikin isa da gadara, shuru ummah tayi ta rasa abinda zata ce,  already tasan he is not in his right senses Don actions dinshi na jiya have justify That, tasan nothing she will say will matter "naji... Yanzu tashi kaje kayi sallah... Sannan I want you to meet baba sadik before the day runs out.   " dafa goshi yayi tare dacewa "ummah wai why abu kadan sai kice inje wajen wannan tsohon... Wai did you think am in sane?.. Nifa nothing is wrong with me... Kawai ban son tasleem.. Ni kou ganinta ban son yi... " bai k'arasa ba ummah tace "kuma ka saya mata mota?.. " "AI it's a mistake... I did not knwo what came over me... If na gan dmaa yau din nan sai in maida motar in amshi kudina... ". "wallahi you won't dare... Don't even try that... " ummah ta fada sounding very angry at him, "naji..." ya amsa mata,  "make sure yau kaje wajen baba sadik... Am i clear... " ta fad'a mashi cikin iko "tou... " ya amsa mata but not because he meant it,  "good now tashi kayi sallah... And tell Allah to remove anything that is not of him from your body... Kana jina?.. " "yes ummah.." ya amsa mata, b'ata sake cewa komai ba ta kashe wayarta,  instead ya Mike sai ya ajiye wayar ya koma ya kwanta tare da sake tura hannuwa cikin wando. Da kyar tasleem ta samu ta tayi sallah asuba sannan ta koma,  before she wakes sai wajen 12 na rana,  still wayarta babu miscall na rashida,  she don't know what to do as she wants to tell jer she's right about yarima, she called and texted again Amman shuru,  wanka ta shiga ta fito ta shirya cikin English wears Mai skirt da riga ta fito looking dull,  lekawa tayi waje taga babu motar yarima takoma ta zauna duk jikinta babu dadi,  before him not talking to her is OK by her but now it's so boring,  duk babu dadi, Hindu ce ta tambayeta abinda ke damunta because it's written all over her, nan ta fad'a mata the way yarima treated her and the way rashida is behaving,  nan  dai ta b'ata nata advice din cewa  ta rabu da Rashida kar ta Sake kiranta sanann tacigaba da bawa yarima hakuri. Dasafe da rashida taje gaida mum dinta take fad'a mata wani Wanda ya dade yna son ta yace zai turo Don ta fadawa dad dinta,  ba karamin dadi hajiya asiya taji ba,  kou ba komai ta huta da gantalin da take cikin gari,  she was so excited That she forgot to ask waye shi ita kuma she won't dare tell her it's the prince,  daman tana adu'ar Allah yasa kar ta tambayeta. Yau tun karfe biyu yarima ya bar office, daman yana zaune ne kawai babu abinda yakeyi sai waya da rashida,  kou da ya bar office djn gidansu rashida yazo, har falon su rashida ta kaishi suka gaisa da mum dinta,  he look so familiar but she can't remember inda ta sanshi. Kaman wasa bayan kwana uku rashida ta tambayi yarima kudi cikin dabara because she was wearing funny face Wabda yasa ya tambayeta what's wrong ta fad'a mashi karya, before you know ya rubuta mata check na million biyu har da extra wai she should ask duk abinda take so kar taji komai, ba karamin dadi taji ba, shi da kanshi ya kaita bank ta amshi kudin suka kawai Amanda duka ta fad'a mata har da kudin nuna godiyar ta for everything, kallonta kawia Amanda tayi but deep down she knows she have gotten new source of money. pls if your 300is better than this whole novel then hold your money but pls kar ki karanta because I won't forgive you. Thanks [3/14, 6:36 AM] +234 703 008 7807: 54For people still asking for how to pay it's just 300 through bank 0024878383 stanbic Zuwairat haladu sai ki tura screenshot zuwa 08106102727 kou kuma katin mtn kou vtu or transfer zuwa 08106102727 ta whatsapp, pls I will prefer a dinga turo katin ta whatsapp in digits ne Don if message ne sai ace ban replying da wuri kuma am committed ne. Nagode da so, my new members tnx you, Son da yarima ke mata kaman yana kara karfi as kusan kwana uku babu abinda yakeyi a office banda waya daita kuma daya tashi bai da wajen zuwa sai gidansu,  har tana dafa mashi abinci in yazo ta kaishi dakin baki ya zauna yaci kaman ba well reserved yarima da kou ruwan gidan mutane bai sha ba,  ita kuma haka take zama a gabanshi ta kura mashi ido yana cin abinci yana mata murmushi itama tana maida mashi martani, babu abinda yake fad'a mata sai kawai ta fad'a mashi ranar da zai turo shidai ya gaji da jira kaman Wanda yayi 12 years in one relationship, "mami tayiwa dad magana... Yace in ya dawo zamuyi magana... " rashida ta fad'a mashi,  Dan turo baki yayi yace "I can't wait pls..it's you that am waiting for... " ya fad'a yana marairacewa, in yazo bai San tafiya ba sai tace zata shiga ciki,  har fushi yake daita yana cewa b'ata son shi ne mai wahalal da kanshi saboda ita,  kullum kaman kar ya rabu daita haka yakeji, nothing gives him total satisfaction kaman ya ganshi kusa da inda take,  Shiyasa ya koma kaman Driver dinta, jiya da safe yazo ya kaita wajen service bai dawo ba har sai da ta tashi ya maida gida wai yana kishin kar a kwace mashi ita,  hmmm power of jazz,  it Will shine so high but 🤐🤐won't say anything for now. Hajiya amina tana k'ara shiga damuwa sosai saboda yanayin danta,  kullum babu abinda take cewa sai "ya zaayi in haifi dana haka nan a kwace min shi... Not while am breathing,... " take fadawa kanta,  Mai martaba ya shigo wajenta yake fad'a mata maganar Karin auren Aliyu, "ni gaskiya sam banason wanann maganar auren... Alhaji this girl... " bai Bari ta k'arasa ba yace "haba my dear... Ban San ki da haka ba..." "yes...so kaga it's very important... Wanann yarinyar kawar tasleem ce... Sannan yanda abubuwan suke faruwa it's fishy... Sam ban son hakan... " ummah ta fad'a mashi "Meye abubuwan da suke faruwa... " "kaga yaron nan ba haka yake ba... Jiya ma ban San ya shigo ba... Sanann ya kauracewa matarshi ta gida... Ni wallahi astagfurlah kaman har da asirice tayi... " dariya Mai martaba yayi yace "aminatu kenan... You're funny... This whole reasons dakika bada su zasu saka ayi saurin yu masu auren... Ai shi aure daban ne..it's the solution to many things... Kuma sai a cigaba da adua...anything that is not of Allah in our family she be destroyed... Period... "Mai martaba ya fad'a mata, shuru ummah tayi ta rasa abinda zatayi,  daman she knows haka yake,  he always back them up,  bazai taba ganin reason kaman ita ba,  he won't understand abinda ke faruwa,  "I told him kawai jiya daya zo yaje ya tambayi time da sukeson azo... Shikenan... " ya sake fad'a mata,  sam b'ata ji dadi ba amma ya zatayi, tasan kou me ya faru laifin tasleem ne,  she can't just believe kawai Kawa ta kwacewa kawarta miji,  tana jin such awkward stories kuma gashi ya faru under her nose,  abun yana mata ciwo sosai,  abuj takaici is in zata kira yarima sau biyar tou for sure sau uku sai taji layinshi is busy kuma yasan daita yake waya,  she feels like tasa a dauko mata yarinyar amma sam hakan ba good name zai jawo mata ba as the kings wife ya kamata tayi abinda zaa yi koyi dashi and not the other way round, she can't believe tana ji tana kallo zaa aura mashi ita,  "naji Mai martaba... Amma Dan Allah ka fad'a mashi yaje yaga baba sadik... I have been telling him yaje amma yaki... " "what for... " maj martaba ya tambayeta,  "nidai yaje ayi mashi rukiya... Sam hankalina bai kwanta ba... " tq fad'a calmly "kawai naga kina taya yarki kishi ne... It's nothing so relax... Am his father so I will talk to him in a way that zaiyi adalci a tsakanin su... " Mai martaba ya fad'a mata,  she have no choice haka tayi shuru. Duk damuwar da hajiya amina take ciki bai Kai na hajiya zainab ba,  ita kullum sai tayi kukan tausayawa yarta dukda har yanzu b'ata San halin da ake ciki ba,  she will call hajiya amina taji ya ake ciki ita kuma ta fad'a mata still dai maganar na nan but pls kar ta dauki wani mataki kou fadawa tasleem. She do call tasleem taji ya take sai taji tana magana cikin damuwa not as lively as she use to.  Wannan abun yana k'ara saka hajiya zainab cikin damuwa. Tasleem kuma ta rage jiki dukda daman she's not fat, haskenta ya sake bayyana as she's loosing more weight,  she's supposed to be happy as yarima bai damunta yanzu amma kou kadan she's not,  she's total sad, kou ganinshi batayi,  rabonta dashi tun ranar daya saya mata mota,  at times tana ganinshi yana fjta amma b'ata sanin dawowar shi. Ita duk anata tunanin fushi yake daita shiyasa yake mata haka, Hindu told her tayi hakuri in ya gama fushin zai dawo gareki, wannan advice keeps her strong, tana zaune a falo ta kurawa falo tv kou kiftawa batayi, kusa daita Hindu ta dawo tana tabata sai ta firgita sosa, "Dan Allah ki bar saka kanki cikin damuwa mana... Na fad'a maki in ya gama fushi zai dawo... " ta fad'a mata tana kallon yanda idanuwanta suka koma ciki "zuwa yaushe kike ganin zaiyi hakuri... " ta fad'a sounding so childish,  murmushi Hindu ta saki tace "nima ban sani ba..amma nasan bazai dade ba... Dan Allah kar ki Bari ki rame... In kika rame jikinki bazai dinga kyau kaman haka ba... " ta fad'a mata,  "hmmm ba yina bane...kawai ban samun bacci ne.... Sai nayi saa bacci ke dauka ta..." ta fad'a hawaye na taruwa idonta,  "Allah sarki hajiyata... Dan Allah ki maida komai ba komai ba... " "ni wallahi babu abinda yake sake b'ata min rai kaman rashida data daina daukan wayata...ji nake lokaci guda komai nawa ya lalace... Dan Allah nayi mata wani abu ranar data zo nan?.. Kilan I did something daya b'ata mata rai... Kou dai inje gidansu... " ta fad'a hawaye na gangaro mata,  if it's before that parent dinta are in good term with her da mom dinta zata fadawa,  amma yanzu she can't even let her mum know suna magana balle ta fad'a mata abinda ke faruwa. "sam kar kiyi haka... Ke daj kinsan baki yi mata komai ba.. Chan taje ta karata...dan Allah kar ki saka kanki a  damuwa saboda wacce b'ata damu dake ba... " idanuwa tasleem ta daga cike da kwalla ta kalli Hindu dake zaune a hannun kujera kusa daita tace "wallahi hindatu baki San yanda na dauketa ba... Haka nan ina jin ta kaman wata yar uwata ta jini... In da wata ce wallahi Bazan damu ba... Amma ita tana da muhimmaci a rayuwata... Shiyasa wallahi kika ga na damu... Saboda ita na rabu da duk kawayena saboda ta maye gurbinsu har da extra... I love rashida kaman ciki daya muka fito amma kuma ita kaman b'ata damu Dani kaman before ba... " ta fad'a cikin kuka sosai,  shafa shoulder dinta Hindu ta dingayi cike da takaicin rainon birni,  in ba iskanci ba sai in zauna ina kuka saboda wata Kawa,  abun yana mugun b'ata wa Hindu rai,  ahanakli crying taslem ta dora Kai kan jikin Hindu ita kuma Hindu ta cigaba da rarrashinta. Yau dai dad din rashida ya kirata don magana daita,  he was asking waye wannan dake son aurenta,  the first thing data dads mashi was Dan sarki ne, idanuwan babanta ya zaro tare dacewa "Masha Allah... Ai wanna bai bukatan wanj bincike... Kawai ki fad'a masu duk sanda suka shirya su turo... " ya fad'a mata sounding very happy,  cikin excitement ta Mike zata tafi yace "ki kiramin maminki... " nan dai taji gabanta ya Dan fadi,  haka dai ta fita zuwa wajen Mom dinta ta fad'a mata yana kira.  Daga nan ta shige dakinta ta fadawa yarima yanda dad dinta yace,  he was happier than her,  "I will be fulfilled... " shine abinda ya fad'a mata cikin matsanacin murna,  "yanzun nan zanje palace in fadawa abba... Banson delay kou kadan... " ya fad'a mata,  "matarka fa... " "pls in bakison inyi fushi dake wallahi kar ki sake fadamin hakan... " ya fad'a sounding angry, "na daina..." ta amsa mashi. Suna gama waya ya dauki keys dinshi ya fita dressing in expensive suit grey daya amsheshi sosai,  he feels so happy, kawai  fita yayi zuwa palace, yasan zai samu daman magana da dad dinshi dukda it's noon saboda basu zaman fada yau. The next place he stopped was parking lot na gidansu,  da sauri ya fita bai zarce koina ba sai wajen dad dinshi dake tare da wasu baki,  gefe guda ya zauna gar kusan wajen minti arbain zuwa hour guda sannan suka tafi ya rage dad dinshi kadai,  tasowa yayi yazo inda yakr ya zaune a gabanshi in a respective way sannan ya gaidashi,  amsawa Mai martaba yayi yace "why baka office yanzu... What are you doing here... Daman it has come to my attention baka zama a office this days... " da sauri yarima yace "abba ba haka bane... Duk Wanda ya fad'a maka ma karya yake... Kullum ina zuwa... " "bance baka zuwa ba... You come in late and go early.. Why... Ka dai San it's a family company da aka baka ka rike... Don't do any how kou kuma in sanya wani a position dinka... Am I clear... ".ya fad'a mashi "yes abba... " "Now meke tafe da Kai... " Mai martaba ya fad'a yana gyara zamanshi,  "abba... Gidansu yarinyar nan ne aka ce a turo at your will.. Sunce bazasu baka rana ba sai duk sanda kake so ka aiko... "ya fad'a kanshi kasa, "wato saboda wanann ka kasa zama a office har sai an tashi ka taho?..Anya zaka iya adalci kuwa?" da sauri yarima yace "abba... Sorry... Zanyi... " kura mashi ido Mai martaba yayi yana kallon yanda yake magana jikinshi na rawa, "what's wrong with you... " ya fad'a mashi,  da sauri yarima yace "abba ni?.. " "aa ni... Not you... Am talking to my shadow... " "amma. Am alright... Kawai so nake a tura...kuma ni abba if possible a bada har da sadaki... " ya fad'a sounding very serious, Mai martaba zama yayi yana hangen new behavior that his wife was talking about,  gaskiya shi kanshi yasan ba haka Aliyu ke magana Kai tsaye ba,  yana da kunya da total respect, "abinda kakeso shi zaayi kenan... If that is the case why not ka tura kanka kawai... " "ni abba no... " Then you will let me decide...if zai yuwu ayi yanda kace good and fine... If kuma hakan bazai yuwu ba then I will let you know... " Kai yarima ya daga before saying dad pls ya yuwu... Ni wallahi kawai so nake inga na aureta... Abba I love her so much... Gani nake if without her am dead...ni wallahi if kana son in dinga maida hankalina wajen aiki a aura min ita as soon as possible... If not I won't pay attention... " ya fad'a yana turo baki, "lallai... If har ka b'ata min rai wallahi bazaka aureta ba sai dai ka mutu... Dan ubanka ni zaka zo kana fadawa maganar banza... Be care full wallahi... " Mai martaba ya fad'a sounding very angry and in his mind ya yarda that Aliyu is not alright,  bai cika daukan abu serious ba but Aliyu needs attention now, "sorry abbana... Am so sorry... Kawai dai ni na san yanda nake ji ne... Wallahi abba kaman ana hura min son rashida haka nake ji... " ya fad'a kaman zaiyi kuka, "Naji tashi ka bani waje.. "ya fad'a mashi atakaice,  da sauri yarima yace "abba... Zaka aika da wuri kou... " "eh naji... " ya amsa mashi,  da sauri ya Mike yana cewa "tou nagode... Bari in tafi... " ya fad'a yana kokarin juyawa, "ka tabbatar ka shiga wajen mahaifiyarta before leaving... " ya fad'a mashi,  bai k'ara cewa komai ba ya fita, da m sauri ya taka zuwa chambers din mahaifyarshi, da sallama ya shiga ummah tayi saurin daga Kai ta kalleshi tare da amsawa,  ahankali ya karaso inda take tare da zama kusa daita,  ummah kura mashi ido tayi taga babu wani matsalar tare dashi he look so normal and healthy,. "fav kwana biyu ka manta Dani..." "ummah ba haka bane... Am busy with work ne... " ya amsa mata wearing a smile, "sannu da work..  But kullum in zan kiraka your phone is busy... If mutum zai kirana sau biyar tou sau uku kou hudu will be busy... Who are you calling like that...." "ummah rashida ce.." ya amsa mata babu wasa,  kura mashi ido ummah tayi tace "yau dai ka gandaman zuwa ganina kenan... " ta fad'a Don kou Kadan she don't want to talk about that girl, "ummah maganar saka rana nazo na fadawa abbah... " ya amsa mata, "wato dai da gaske aure zakayi fav... " "yes ummah... " "hmmm what about tasleem is she OK with it?.. " ta tambayeshi Don taji response dinshi Don tasan tasleem b'ata san maganar ba "ummah ni na kwana biyu ban ganta ba... " ya fad'a hankalinshi kwance "yanzu you don't know if she's alright or sick under your roof... Anya zakayi adalci?.. " "wai ummah why is everyone talking about adalci... Yanzun nan abba ya gama nashi and kema kin fara naki.   " ya fad'a sounding very rude,  Kai ummah ta sadda kasa tare da girgiza kan saboda bakin ciki, "it's because without adalci bazaka iya auren mata biyu ba... Wallahi sai ka shiga wuta saboda mace..kana da mata baka san if she's alright or not ba kuma she's under you... Ya zaayi kayi adalci if ha k'ara auro wata... " "ummah ji pls ki bar min maganar ta... " ya fad'a Don kou kadan bai son jin maganar ta,  she irritates him alot, The whole feeling he was having for her is gone Kaman anyi ruwa an dauke, "why... " ta tambayeshi,. "ummah kin san I don't like her... In short I hate her... " "you hate her Aliyu.  ." hajiya ta fad'a sounding very angry "ummah sorry... " ya fad'a mata sanin she's angry tunda she calls him directly by his name, "fav kanason ka tashi daga favourite dina ka koma not favourite? " "aa ummah... " "then treat that girl right..kar ka yarda ta fad'a min ka yi mata wani abu.. Kana jina?.. " "hmmm eh... "ya amsa mata alaman bai amince ba "Aliyu am serious.. Kan wannan yarinyar zan saba maka... "cikin fushi yace "daman itace fav din AI.. Nawa na baki ne kawai... " ya fad'a cikin anger, "dalla rufemin baki sakare kawai... Havr you telk her zakayi mata kishiya?.. " ahankali ya girgiza mata Kai, "then ka fad'a mata... Kuma make sure ka saya mata kayan fadan kishiya... " da sauri yace. "ummah gaskiya yanzu ban da wannan kudin..." "baka isa ba... AI Kai kiji kana iyawa... Bai yuwa kaje mata da maganar kishiya ka je hannu rabbana nothing nothing.. It's not possible and I won't take That likely with you... " ta fad'a sounding so angry, cikin anger ya Mike yana cewa "ni tafiyata zanyu tunda we won't have good discussions..." "dalla koma ka zauna... Am talking zata tafi.. " ta fad'a cikin serious temper da bai santa dashi ba "ummah wane zama zanyi tunda GA hidima gabana amma baki gani...yarinyar da na yarda millions dina na sayawa mota... She should take that as kayan fadan kishiya... " ya fad'a kaman zaiyi mata rashin kunya, ummah kallonshi take as she's burning inside, asalima tausayi yake b'ata, tasan it's not his doing, ajiyan Zuciya ta saki sannan tace "naji.... Zauna... " ta fad'a mashi calmly, kaman baiso ya koma ya zauna bakinshi na mosti, "why nace ka je wajen baba sadik Baka je ba... " turo baki yayi yace. "ummah I told you ina busy fa... Ya zaayi in kama zuwa wajen wannan tsohon while ina fama da aiki... when am free zan je... " "hmmm naji fav... But pls keep praying pls... " "why ta tanbayeta Kai tsaye.. " "because you need it ." "naji... " ya amsa mata atakaice, shuru ne ya Dan biyo baya for a moment yace "ummahna... " "naam fav... " "pls... Zakiyi kin lefe kou... " bai k'arasa ba hajiya ta watsa mashi wani irin kallon haushi sannan tace "ina hauka?.. An fada maka ban san abinda nakeyi bane?... Auren tasleem baka kashe kou sisi ba sai kuma yanzu in sake yi maka wani auren dayake ban san abinda nakeyi ba... Tou wallahi kobo am Not giving you... " "I thought as much... Babu komai ai ..zan bawa jakadiya kudi ta saya mata tunda nasan kou sisters dinki in na basu kudi bazaki yarda suyi lefen ba or better still I will give her the money ta sayi komai da kanta... " ya fad'a yana kokarin mikewa, rikeshi ummah tayi ya fixge yana cewa "me leave me alone.... Ki kyaleni tunda baki son abinda nakeso... Rashida is the woman after my heart amma baki son ganewa...j love her.. So if you love me love her too... " ya fad'a yana ficewa daga dakin, tagumi ummah tayi as she watch him leave. She can't believe her son ne wannan, "I will havr you back... Nor matter what it will take... " ta fads assuring kanta with confidence. Da wani irin shock hajiya asiya wato mahaifiyar rashida ta fito daga Bangaren mijinta as he told her Wanda ke neman auren Rashida, ita dai b'ata san kilan da akwai wani yaron gjdan ba dukda she's not too familiar da yaran gidan sarki but she can swear bazai zama yarima mijin tasleem ba, da wannan tunanin ta dawo bangarenta ta zauna falo, daman rashida vata sake fita ba tunda ta kira mum dinta, tasan mom dinta zTa fito da alaman question mark a face dinta Don haka ta shige dakinta tare da kullewa, mum dinta na ganin zaman nan bashi bane solution ta Mike ta Kama hangar dakinta, tana murdawa taji a kulle, nan ta fara knocking taji baa bude ba while rashida na zaune tana jinta amma ta san da akwai problem and she won't dare open the door, she thought tana bacci takoma falo ta kira ummy, bayan ummy tayi picking sun gaisa mami tace "wai a cikin kannen mijinki waye Aliyu ma?.. " ta tanbayeta to be sure "mami shine Auta ai.. Mijin kawar rashida, nan take jikin baiwar Allah ya dauki rawa ta fara salati, "mami what's the problem..." ummy ta fad'a saga chan Bangaren cikin fargaba, "pls.. You havr to come down now... " "mami meye Dan Allah pls tell me ."inji ummi... "just come...wannan ba maganar waya bane.. Kizo now... " ta fasa mata in a way That shows da akwai matsala sosai, b'ata Bari ummy ta sake magana VA ta kashe wayarta tare da dora hannu bisa kai tana cewa. "Inna lillahi waina ilaihi rajiun... " "thanks....[3/14, 6:36 AM] +234 703 008 7807: 💙💛 Sak'aci 💚🧡💜💛❤💙 ®Zuwairat (ummumaryam) 55 Mami kasa zama tayi ta kasa tsaye,  ta dora hannu a kai ta dora a chest,  she can't believe kunnenta,  cikin ta sai faman juyawa take yana magana,  she have no choice than to run into toilet,  fitowa tayi da zufa bisa goshinta ta tsaya falo tare da dafa knees dinta kaman Mai labor,  kou taje ga rashida yanzu me zatayi mata?.. Interrogation won't help now,  ahe sees yanda yarima ke sonta,  kullum sai tayi mashi abinci kafin ya tashi daga office,  she was so happy cikin ranta tana tunanin son da yarima Aliyu ke yiwa rashida ya linka Wanda abubakar yayiwa ummy,ashe abun fadi ne tafe b'ata sani ba,  "I am going to take a fall for this.... Nice uwa lefena zaa gani... " ta fad'a with her hand on her head,  tunawa tayi da hajiya zainab and how nice this woman is, "Inna lillahi waina ilaihi rajiun... " kawai take maimaitawa as she parade in the parlour. Da kyar ta samu ta zauna  tana girgiza legs dinta while talking to her self. Duk tashin hankalin da mami ta shiga bai kai na kwatan Wanda ummi that Driver is bringing home ba,  ita dukda AC dake cikin motar bai hanata zufa ba,  last week mum dinta ke fad'a mata rashida ta samu miji kuma soon zai turo, amma jin anyi maganar yarima Aliyu yasa yan hanjinta tsinkewa saboda fargaba,  her heart is beating very fast tana fatan it's not what she's thinking,  duk Mai hankali yasan  abun zagi, yasan abunda zaj zubda mutuncin mutum da kimarsa. Bayan kaman minti arbain ummy ta iso gida ta tarda mum dinta dake zaune a falo, one look at her assures her da akwai Babban matsala,  gabanta na dukan uku uku ta shiga falon, "mami whats wrong ?" shine tambayar da ummy tayi wa mum dinta cikon ranta tana tunanin if what she's thinking is true then itama tana da Babban kaso na laifi,  how will she open her mouth to tell her mother that rashida have been in love da Aliyu tun haihuwar danta amir kuma she hide it from her,  "kanwarki zata Shafamin bakin fanti a idon Jamaa.... Wai wnada zata aura is yarima Aliyu... Mijin kawarta... " mami ta fad'a bursting into serious tears,  ummy da b'ata kaiga zama ba dora hannu tayi a kai tare da sakij salati cikin ranta tana Mai jin tsoron rashida,  "how did she do it... " shine abinda ya fjta daga bakin confused ummy, "Mami how did rashida get Aliyu to. Love her... "  was still abinda ummy ta furta,  "me Kika sani game da situation dinnan... " mum dinta GA fad'a tana kallon ummy dake tsaye,  cikin tashin hankali ummy ta fad'a mata how in love rashida was with Aliyu da kuma yanda ta fad'a mata ta rabu dashi ta samu mijin aure da dai duk abubuwan da suka faru har da yanda ta rabata da tasleem, idanuwa mami ta zaro as tears roll freely, "ummy na shiga uku... What's happening... Am not an evil person why will I have an evil child?.. " da sauri ummy da take hawaye itama saboda tashin hankali da tsoron abinda zaa dinga fadi game da family dinta tace "mami kar ki fadi hakan... Cikin na kwarai ake samun batacce kuma cikin batattu sai a samu na kwarai wannan fad'a ne na ubangiji,..."ta fad'a cikin kuka "ummy ke Kika Jamin...you knew why your sister was changing amma baki fad'a min ba... har kiranki nayi kikace you will talk to Her...ashe you knew... " ta fad'a cikin kuka,  dukawa ummy tayi tana cewa "mami. Am sorry... Rashida fooled me... She made me believe babu ruwanta dashi kuma ta rabu da taslem,  I never knew my poor little sister is upto something evil.... Na shiga uku mami meye abun yi... Mami what are we going to do now... " inji ummy that is on her knees, "I don't know... " ta amsa masa tana kuka,  "Ina ita rashida take... " "in her room... " mikewa ummy tayi tana ceWa "mami kiyiwa daddy magana... Tell him ya fad'a masu ba zai basu rashida ba...pls..." ta fad'a mata cikin kuka,  hajiya asiya never thought of that,  hakan yasa tayi saurin mikewa ta fita tana kuka while ita kuma ummy tayi dakin rashida, tana zuwa taga door din kulle, buga kofar tayi tana cewa "rashida open the Door..." shuru vata bude ba,  tafi minti goma tana knocking amma b'ata bude ba,  saida ta gaji ta fara cewa "dear na you're too young to do this... Ki samar wa kanki sunan da bazai amfaneki duniya da lahira ba... Ki samar mana sunan da zai sa a dinga mana kallon da Mai kamata ba... Rashida what dif you do... Me kikayi pls tell me... Wallahi I won't lie to you tsoronki nake ji... Because ban San what you did that yasa yarima je son aurenki sharp sharp haka VA... " rashida dakr zaune a bakin gado tana sauraronta tace. "ni Anty kar ki fassarani.. Babu abinda nayi... Kawia ganina yayi kuma yace yana sona...i told him about my relationship da matarshi amma yace babu komai shi yana sona... Kuma ai addini bai hana mijin Kawa ba... " ta fad'a mata daga inda take zaune, Ummy dake sauraronta kasa magana tayi saboda yanda take fada mata magana,ajiyan zuciya ummi ta saki before saying "dear kinsan duk abinda mutum ya shuka shi zai girba?..did you know family din nan ba small family to toy with bane... The guy in question is the love of his mother.. Sannan matar daya aura wacce  kika kira da kawarki da zaki kwacewa miji is her favorite... B'ata hadata da kowa ba.. So wallahi if you did anything evil ba da dadewa ba zasuyi maganin ki... You mess with the wrong family... " yanda ummy je magana yasa wani irin tsoro ya kamata sosai, hadiyan saliva tayi tace "haba anty did you think zanyi wani mugun Abu?... What did you think zanyi?.. Ni I did nothing... " ta fad'a mata cikin fargaba,  she never imagine abinda zau faru if it goes wrong kou if the jazz stop working,  tagumi tayi as she thinks dole wata rana zai daina aiki "rashida I know youre not a bad person so ki fito muyi magana kinji baby sister... " ta fad'a mata cikin rarrashi,  "OK anty... Bari inyi sallah... " ta fad'a cikin sanyimurya kaman wata Mai nadama alhalin cikin ranta kwal yarima is becoming hers, barin wajen ummy tayi ta koma falo,  zama tayi ita kadai Don b'ata zo da yaronta ba. Rashida na tabbatar ta bar wajen ta fara kuka tana dailing number yarima,  yana picking tace. "kana ina?.. " ta fad'a cikin kuka,  yarima dake tuki najin tana kuka yakasa driving dole ya koma gefe ya tsaya sanann yacr "baby what's wrong.. " "wai ana magana wai na kwacewa kawata miji... Dan Allah kazo ka fadawa su mummy Kai kace kana sona... Pls... Kar su saka a fasa auren nan... " ta fad'a mashi crying very loud,  yarima ji yayi kanshi na juyawa as the love of his life is crying,  cikin damuwa yace "don't worry... Na kusa zuwa gidanku...hope Kinyi min abinci... " "ni aa... " ta fad'a mashi cikin shagwaba "but I was waiting to eat your delicious meal... " ya fad'a mata, "sorry ina tsoron kar a dokeni ne... Shiyasa ban fita ba... " "duka!... Ai kou ubanki ya tabaki walllahi sai nayi karar shi   .sai na sa an yi mashi abunda bai tunani... " ya fad'a sounding so protective "ki kwantar da hankalin ki... No body can touch you... Am coming right now... Zma fad'a masu you're mine kuma kar Wanda ya b'ata maki rai... " "aa baby ba haka zaka ce ba... " ta fad'a mashi saboda yanda yake magana cikin fushi, "then what did you want me to say... ".nan ta kimsa mashi abubuwan da zai fada masu da sauransu,  sai OK yake kaman wani small boy sai da ta gama fad'a mashi what he will tell them sanann ya tada mota ya nufi gidansu. Mahaifiyar rashida na fjta daga Bangaren mijinta ta iso bangarenta still shedding tears tace "yace zaiyi magana da Mai martaba,  Wai zaije.. Kar ayi abinda zai ja mana lalacewar suna... " mami ta fadawa ummy,  "yauwa alhamdulillah... Sai yanzu naji sanyi... Amma haka nan akayi auren nan kou ni sai mutuncina ya zube a idon family din mijina... It's better kar ayi... " ummy ta fad'a sounding a bit relieved. "Yau bazakiyi mashi abincin ba" Hindu ta tambayi taslem as lokacin girkin na wucewa, "eh... " tasleem dake kwance kan doguwar kujera ta amsa mata with her eyes close, "Meyasa tou... In ya dawo yace a bashi fa... " ta sake asking dinta "nidai Bazan yi yau ba... Kullum sai nayi... Kuma bai zuwa kuma bai aikowa... Baison cin abinci na kuma ba barshi... Ban k'ara wahalak da kaina... " tasleem ta fad'a voice dinta na rawa, " na fad'a maki fushi yake... Ki cigaba dayi kar ranar da zai bukata bakiyi ba... " Hindu ta fad'a mata,  "ni aa... " taslem ta fad'a mata kaman zatayi kuka, "wallahi inajin fever a jikina.... I feel lonely... Duk da ina da uwa... Wallahi Bazan boye maki ba... Ina yawan tunaninshj... " kawai sai ta fara kuka daga inda take kwance din hawaye ba fita daga idon ta zuwa kan karan hancinta then down into the other eyes "Dan Allah ki daina kuka mana... " "bazaki ji abinda nake ji bane... Zuciyata nayi nauyi in ina kallon shi yana fjta baiyi min magana ba... " ta fad'a cikin matsanacin kuka. "da zafi.. Amma ki duba kema Kinyi mashi wulakanci... Tun tuni yake binki kina mashi abinda kika gandama... Shiyasa shima yake ramawa... Amma kiyi hakuri... " ta fad'a tana shafa mata baya,  idanuwa tasleem ta lumshe as new tears is rolling,  "Dan Allah in aike wajenshi in ya zai fita gobe da safe?.. " "aa... Kije da kanki... " "wallahi tsoron shi nake ji... Ban iya zuwa wajenshi... Korata yake..." ta fad'a cikin , Hindu rasa abinda zata fad'a mata tayi as she lay there crying, "tou ki fadawa ummah mana..." "tana fushi Dani... Tace ban jin maganarta wai Don rashida tazo gidan nan... Shiyasa take fushi... Komai yayi min tsaye lokaci guda... Rashida ta barni... My mummy is Angry at me... Sshe only call but don't pick my calls... " ta fad'a tana hadiye bitter saliva "sai kuma gashi... Bai damu Dani yanzu ba..  " ta k'arasa maganarta "kiyi hakuri... Komai zai daidaita kinji kou... " "tou..." ta amsa mata but still crying. Wajen karfe biyar Mai martaba yasa a kawo mashi baba sadik,  he wants to havr a private words with him,  bayan yazo ya rage daga mai martaba sai shi Mai martaba yace "abinda yasa na ce a kiraka shine Aliyu naga gani da wata zancen mara dadi... Ban iya cewa ga abinda ke faruwa sabkda kar in daukar wa kaina zunubi but he seem so different... " Mar martaba ya fad'a cikin kwantar da murya, "Mai martaba fulani MA ta kirani tace in yi mashi adua... Muna cikin yi... Amma Meye takamemmen matsalar... " inji wanna tsoho Wanda ya samu tsufar addini,  nan Mai martaba ya fad'a mashi duk abubuwan dake faruwa "Allah Mai iko... Tou bawa bai wuce kaddararsa...amma zamuyi adua... Sanann kuma zaku dingayi...me zai hana yazo shi kou ni inje inda yake in ganshi... " ya fad'a mashi "ai mahaifyarshi tace yaje wajenka yaki zuwa... Kuma har ga Allah da kunya ince kaje wajen shi... " inji Mai martaba "haba wanna ba komai bane... Gobe zanje wajenshi a office,...daga chan zan wuto nan.. Duk yanda mukayi da kuma duk abinda na gani zan fad'a maka Insha Allah... " ya fad'a mashi,  ba karamin dadi Mai martaba yaji ba,  "Allah ya k'ara lafiya Mai amfani... Nagode sosai.. " ya fad'a mashi. "haba babu godiya... " ya fad'a mashi.  Nan dai sukayi sallama aka maidashi gida. Yarima kam yana zuwa gidansu Rashida ya isa har falon su ya tarda matar wanshi da mahaifiyar rashida gaidasu yayi cikin respect sanann ya fara fada masu exactly abinda rashida ta fad'a mashi,  "matarka itace matsala... Inda rashida batayi kawance da matarka ba da wallahi babu Mai cewa komai... Don haka kuyi hakuri da wanna maganar ta ta aure dan Allah kar mutuncina ya zube idon mutane... " inji mahaifiyar Rashida, yarima jin wanj irin zafi yayi jin ance su hakura, yanda yake jin kanshi bai tunanin zai iya barin rashida for anything in the world, "itafa taslem ta yarda.. Dan Allah ku bar maganar kar ayi.. Kuyi hakuri tunda muna son junanmu... Na dade ina binta b'ata yarda ba har sai da ita taslem ta amince... " inji yarima,  they seem satisfy da karyar dayayi masu,  amma still wannan damuwar na face dinsu,  haka dai ya Mike ya fita ya kira rashida da har lokacin tsoro bai barta ta fito ba,  kaman wata munafuka ta wuce sister dinta da mum dinta. The next day tasleem ta fito falo ta zauna wajen window waiting taga sanda yarima zai fita, at least kou batayi magana dashi ba seeing him will ease her pain, sanye take cikin expensive brocade wmda yasha stone work,  Hindu dake kallon yanda take lekan window tace "kije wajenshi mana kou gaisawa ne kuyi... Bai yuwa ki dinga zama bakin window kin kallon mijinki kaman ba halal dinki ba... "  weak and tired eyes taslem da bacci ya kaurace mata ta daga ta kalli Hindu before saying "wallahi ina tsoron kar ya koreni... Ban da jumurin fada... Shi yasa... " "nifa dadina dake tsoro... Kedai kawai ki dage kije... Kina iya fad'a mashi baki da lafiya kaman yanda kika fadamin jiya... Dan Allah kije... " ta fad'a mata sounding very wise kaman ba kusa age mate daya suke ba, matsalar rainon carpet kenan,  babu wayau hahhh,  "ni tsoro nakeji Dan Allah... " ta fad'a hawaye na taruwa face dinta "aa babu abinda zaiyi maki... Kije kinji... " ta fad'a mata,  still taslem na zaune tana kallon window alaman bazata je ba,  hannunta Hindu ta Kama ta ja ta Mike tare da saka  room slippers dake gaban kujerar da take tace "kije... " ta fad'a mata,  step daya taslem ta dauka sai ta tsaya, sai da Hindu ta dinga turata ta yarda ta bar falonta,  yana zuwa main falo sai tayi tsaye, Hindu na ganinta tsaye ta fito ta dinga turata tana cewa. "tsoro nake ji... Dan Allah ki bari... " ta dinga fad'a mata in a weak voice amma Hindu b'ata daina turata ba har sau da ta turata Bangaren yarima sanann tayi saurin komawa, kasa shiga bed room dinshi tayi ta zauna nan falo, kallon agogon dakin tayi taga wajen goma da rabi,  amma sai da ta Kara kusan minti talatin ya fito looking so lively,  kaman bai ga kowa ba yazo wucewa,  "yaya... " ta kirashi in a very low and cracking voice,  da sauri ya juyo gareta yana kallonta,  tsaye yayi yana kallonta without saying a word,  kawai sai ta fara kuka a inda take zaune,  still he is standing staring at her,  her shoulder was moving along with her voice,  wani irin zafi take ji a zuciyar ta,  she can't believe she's even invincible to him, kusan minti biyar yana tsaye yana kallonta while ita kuma tana zaune sai kuka take sosai har da majina,  ahankali ta Mike ta taka zuwa gabanshi kawai sai ta zagaya hannuwanta ta rungumeshi, lumshe idanuwa yayi amma bai riketa ba, she hug both his two hands to her body, she was crying out very loud, daman Mai kuka babu dalili ya samu dalilin kuka ai sai yanda ta yuwu, his eyes where closed for more than 2 minutes sannan ya budesu, his eyes was very red kaman ba nashi ba, he felt wani Abu glitters for about a second, it's like old feeling Sai kuma ya koma himself, ahanakli ya daga hannunshi daga rikon datayi mashi ya daga jaw dinta, idanuwanshi cikin nata yace. "me yasa kike kuka haka?.. "da sauri tace "sorry..." bai bari ta k'arasa ba yace" "me kikayi min... Kike bani hakuri .." ya tambayeta cikin looking at her face and her shaking lips "na rufe kofata... Kayi fushi dani...kayi hakuri... Kace you forgive me... Amma da gani baka yafe min ba..." he is trying to recall what she's talking about amma nothing, hannunta biyu ya rike daga jikinshi as he feels kaman namiji kaman shi is holding him at the moment, shoulder dinta ya Kama ya zaunar daita kan close chair sanann yace "babu abinda kika yimin... Kawai am not having much time... Kuma daman ummah tace in fad'a maki zan Kara aure... So I told you... Ki dauki wannan motar dana saya maki as kayan fadin kishiya..." tasleem zaro idanuwa tayi sosai as she feels total heat all over her, yanda ta zaro idanuwa yasa yace "ki kwantar da hankalin ki...it's rashida... " ya fad'a mata, wani irin dummmm taji a kunnenta as she hears him pronounce rashida, nan take komai nata ya dauke har numfashinta, she feels kaman an shake mata wuya, yarima bai k'ara bin ta kanta ba ya fice after he told her it's rashida, she tries to move her eyes ammn shuru she can't, the shock took over all her body ""it's Rashida..." ta sake ji a kunnenta, da kyar ta samu ta daga hannunta ta fara yarfa shi sosai kaman zasu tsige daga jikin sabida yanda take yarfasu, ahankali ta daga dayan hannunta ta dora yatsan hannunta kan lips dinta ta bude bakinta a hankali Ssai ya Kama yatsanta da hakoranta tana cizawa sosai Maman ba a jikinta bane, idanuwanta duk waje babu single tears duk wannan kukan da take farat guda ya dauke, daman in mutum na kuka bai gan abun kuka ba, if abun kuka ya zo sai ka nemi hawayen ka rasa haka yayi mata, the eyes are so dry as the heart is on fire, she couldn't blink her eyes, haka kawai tayi zaune ta Kama yatsanta da hakoranta sai kuma ta dage sai yarfa dayan hannunta take, sai ka rantse the veins zasuyi cutting daga cikin hannunta saboda yanda suke moving abinka da slim fingers ba kaman namu masu kauri ba. Hindu loves tasleem so much da ta dinga kallon window kou yarima ya fita Don tasan if tasleem is coming in soon, inda tasleem ke zama nan take zama, tana nan zaune sai taga yarima ya fita da waya a kunnenshi, sai da ta tabbatar ya fita daga Gate an maida gate an rufe ta Mike ta fita zuwa main falo hoping zasu hadu da tasleem ta taho amma shuru, she knew itace tayi pushing dinta Into his part Don haka ahankali ta bude kofar ta tarda tasleem zaune cikin yanayin da ya mugun firgita ta. In kika karanta baki biyaba Allah yaisa, 300 is ur ticket, if you can't paydon't read, wayanda suka biya suna son kudinsu, kou ba komai zasu saka card. Thanks [3/14, 6:36 AM] +234 703 008 7807: ❤💙💛 Sak'aci 💚🧡💜💛❤💙 ®Zuwairat (ummumaryam) 56 A gigice ta shiga dakin tana kallon yanda tasleem ta zaro idanuwa tana cizon yatsanta sosai kaman zata fasa sai kuma tana yarfa dayan hannunta in a horrific way, "hajiya!.. " Hindu ta kirata as she moves closer to her,  taslem bata kou kifta idanuwa VA sanann bata daina abinda take ba,  "hajiya... Lafiya?..?"ta tambayeta cikin gigicewa da tashin hankali,  ganin she's not talking nor reacting to her question yasa ta Kama mata hannu tare da kokarin cire hannunta dake cikin bakinta,  wani irin k'ara tasleem ta fasa lokaci guda Wanda yasa ta tsorata sosai tare da sake cewa "hajjya meye haka... Me ya faru... " ta tambayeta as she's holding her two hands,  tana jin yanda  hannunta ke rawa sanann her hands seem very cold,  ihu ta saki again not saying a word but sai ihu,  idanuwanta duk waje amma kou daya babu hawaye saidai sunyi jajir kaman garwashi,  no one cab give the exact description of abinda ke cikin zuciyar ta,  as ahe sits there shouting so is all the love she have for rashida running out of her system and how she always talks about how bad yarima is rushing in,  "wayyo ...ummahna... " was word daya fita daga bakin taslem dake rawa sosai,  "Dan Allah hajiya ki fad'a min abinda ya faru" inji Hindu da bata taba ganin taslem haka ba, "kin... Cuceni... " taslem ta sake fad'a cikij wani irin nishi da sai ja rantse she's in labor room about to put to bed saboda yanda take magana sai kace tana cikin azaban nishi,  Hindu da ta rasa abinda ke faruwa ta saki hannunta daya da sauri tasleem ta dora kan chest dinta tana cewa "wayyo ...ciwo... Ciwo... Ciwo... " ta fad'a  tana dukan  chest dinta in a very terrible way, sake Kama hannun Hindu tayi ta daga idanuwanta ta zuba cikin na Hindu "ciwo... " ta fad'a mata as tears na neman zubo mata for the first time  since she's heard her besty is becoming the wife of the man she have fallen in love with,  bata taba sanin kishi ba sai this instant,  the thought of Rashida tare da yarima alone is going to kill her, "ina ke maki ciwo... " Hindu ta tanbayeta,  "zu... Ci... Ya... Ta... " ta amsa mata kaman she's learning how to talk for the first time,. "sannu... Tashi mu Koma... Bangarenki..." Hindu ta fad'a tana kokarin janta ta mike,  gani tayi kafarta Mai mikewa tsaye,  if she tries to stand her up sai legs dinta suyi shrinking kaman ba na mutum ba, wanann yasa Hindi sake shiga serious tashin hankali,  sake kokarin mikar daita tayi taga legs dinta sun lankwashe baya,  "ciwo... " tasleem ta sake furtawa under serious and terrible voice, "yanzu ya zanyi... " Hindu ta fad'a tana fashewa da kuka saboda tashin hankalin abinda tasleem keyi,  "ciwo... "tasleem ta sake furtawa tana dora hannunta kan chest dinta in a serious  way that makes Hindu burst into another serious tears tana kallon taslem da hannunta dake kan chest dinta ke rawa sosai sabida tashin hankali, ganin tsayuwar ba Mai yuwa bane yasa Hindu komawa Bangaren tasleem ta dauko wayarta,  she wants to call hajiya zainab amma bata san yanda zatayi ba fitowa tayi da wayar ta dawo bangaren yarima tana cewa "saka min wayar hajiya in kirata... " ta fad'a mata tana mika mata wayar, idanuwa tasleem ta daga ta mika hannunta dake rawa sosai kaman na tsohuwar datayi hundred plus, Hindu na dora wayar kan hannun ya fadi kasa she can't hold it, kou kadan bata da strength din da zata rike common phone dinta,  she's so taken unaware of the situation that the shock have taken over all her body,  daukar wayar Hindu tayi daga kasa ta sake mika mata ya sake faduwa,  hannunta sai rawa yake,  babu abinda take iya cewa sai ciwo, da gudu Hindu ta fita zuwa wajen masu gadi  luckily Umar na wajen,  cikin tashin hankali Hindu ta fad'a masu Umar ne ya dauki wayarshi ya fara kiran yarima amma sai yaji layin busy bai shiga,  he called him kusan sau shida all busy,  daga nan ya kira jakadiya ya fad'a mata matar yarima Aliyu bata da lafiya kuma ana kiran Aliyu bai daga ba,  suna gama waya jakadiya dake cikin fad'a ta je har chambers din ummah ta fad'a mata ga abinda ke faruwa,  salati ummhq ta farayi cikin serious tashin hankali tana daukar wayar ta Don kiran yarima taji busy,  nan ta kira number taslem lokacin Hindu ta dawo dakin da tasleem ke zaune tana cewa ciwo tare da dafa chest dinta,  Hindu daukar wayar tayi ta rasa yanda zatayi ta daga,  sau shafa face din wayar take Kama yanda take ganin sunayi if suna amfani da wayar,  in the process ta katse wayar, ummah sake kira tayi,  taslem  was looking at the phone amma kaman paralyze person babu abinda take iya yi,  this time luckily Hindu picked the phone,  cikin tashin hankali ummah tace "gimbiyata... Me ke damunki... " ta fad'a sounding very very disturbed,  Hindu ce ta dora wayar a kunne as she hears magana tana kuka tana cewa "gata nan... Bata iya komaj... " Hindu ta fad'a mata cikin serious tears,  salati ummah ta fara cikin voice dinta na rawa tace "bata wayar... ""ta umarceta,  da sauri crying Hindu ta dora mata wayar a kunne  tasleem na jin voice din ummah na kiranta sai ga hawaye Mai zafi sun gangaro face dinta, "gimbiyata... Tell me what's wrong... " ta tambayeta kaman zatayi kuka "ummah.... " ta kirata da kyar "naam gimbiyata... " "ciwo... " ta furta mata kaman she's learning how to make her first words, "Inna lillahi waina ilahi rajiun... Gimbiyata ina ke maki ciwo haka... " ummah ta fad'a as taji voice din taslem ya koma kaman ba nata ba "zu... Ci... Ya... Ta... " ta amsa mata, ummah rasa abinda zatayi tayi,  da sauri ta fara cewa "ke... Ki kaiwa masu gadi waya.." ta fad'a directing maganr ta to hindu, nan Hindu dataji abinda tace ta tashi da gudu rike da waya hannunta zuwa bakin gate,  har lokacin Umar bai har kokarin kiran yarima ba,  Hindu na zuwa ta mika mashi wayar ya amsa tare a sallama nan ummah ta tambayeshi if ya iya tuki mota ya amsa mata da eh,  nan ya fad'a mashi ya maidawa wacce ta kawo mashi waya, mikawa Hindu wayar yayi sannan ummah ta fad'a mata taje dakij taslem ta nemi makullin motarta ta kawowa Wanda suka gama waya dashi sanann ta koma ciki ta kira sauran masu aiki su ruko taslem su taho daita fad'a,  yanda ummah ta fada haka Hindu tayi,  tana kuka ta shiga ta dauko hijab din taslem tare da old key wato makullin motarta Wanda aka zo mata dashi daga gida,  nan dai suka kamata kaman wata gawa ita kawai sai cewa take ciwo tana kall0n faces dinsu with her dry face but red eyes aka saka ta bayan mota Umar yaja su zuwa fada, kafin su iso hajiya amina ta kira Dr daga palace hospital,  suna shiga daita bangaren ummah ta dinga kallonta tana jujjuya kanta tana cewa Ummah ciwo,  nan dai aka shiga bata taimako na gaggawa dukda Dr ya tanbayeta abinda ya faru amma bata iya magana. Yarima na zuwa office ya cigaba da wayar daya fara tun yana fita daga gida, Bluetooth ya cire daga kunnenshi yayi relaxing da wayarshi yana juyawa ahankali  Kan kujera daya zauna a Kai sai hira  kawai suke maganar ba wani Mai amfani ba but he have to talk to her.  Incoming call yaji ya duka tare da rolling idanuwa yana cewa "baby it's ummah... She havr been calling..bari in daga... " ya fadawa rashida,  nan yayi pickling wayar ummah "what did you do to tasleem... " shine maganar da ummah tayi mashi "wace tasleem... " was his reply "you're very stupid... Nace me kayiwa taslem... " ta fad'a in a very harsh mood, "ummah ni me nayi mata...ask mana if I did anything wrong to her... " ya fad'a yana hade rai "gata nan kwance rai hannun Allah... Nasan it's not just like that... What did you do to her... " ta daka mashi tsawa "wallahi ummah babu abinda nayi mata... Kawai I told her zan k'ara aure kuma it's rashida... That's all... " ya fad'a cikin sanyinmurya saboda wani Abu dayaji cikin ranshi,  he is old enough to know his very own feeling amma bai gane wannan abun da yake ji ba,  kawai dai gashi nan "Aliyu so you want to Kill her... Ka fad'a mata kawarta zaka aura... Kuma. Baka damu da halin da zata shiga ba ka fita daga gida kana waya hankalinka kwance...ka kyauta kenan... Aliyu ka kyauta kenan... Aliyu if Nace naji dadin abinda ka aikata nayi maka karya... A haka zaka zauna da su biyu?... A haka zakayi adalci while your heart is in the same position?... " ummah ta fad'a kaman zatayi kuka, "ummah sorry... ".ya fada calmly with his eyes closed,  "ba zancen ummah sorry bane...aliyu Bazan iya bari ka shiga hallaka ba... If har kana ganin su biyu zasu zamr maka matsala since rashida kawai kakeso kana iya kawo takardan taslem sai ka auri rashida ita kadai, ..." da sauri ya Mike zaune tare da bude idanuwa yana cewa "haba ummah... Bai kai haka ba... Ni ban san maganar zai saka mata wani ciwo ba... Am Sorry pls... " ya fad'a voice dinshi na rawa sosai, ummah rasa abinda zatafada mashi tayi as she sit right there watching tasleem dake kwance da Karin ruwa a hannunta,  "Aliyu ina ganin bazakayi adalci ba... " "ummah zanyi... Wallahi zanyi ummah am so sorry..." ya fad'a kaman shi ma zaiyi kuka,  "ummah how is she... "ya fad'a cikin sanyimurya,  ummah was mad at him da bata amsa mashi ba ta katse wayarta kawai.  Nan ya ajiye wayar hannunshi yayi relaxing yana jujjuyawa ahankali with his eyes closed,  tunanin shi a dugule yake,  he wants to think about tasleem amma kaman someone is forcing his heart away from her,  yana a haka har kusan minti ashirin sai faman shafa gaban goshin shi kawia yake,  he is totally messed up,  kofar office dinshi aka bude sai ga baba sadik yashigo da sallama sanye da babban riga rike da big shasbaha Mai girman gaske,  zama yarima ya gyara tare da amsa sallama, kura mashi ido baba sadik as he is reciting some powerful surah a cikin ranshi,  yarima dake kallonshi saurin sauke idanuwa yayi tare da rufe idonshi as he is too hot for him to look direct into, "baba.. Kai ne... Lafiya dai kou... " ya fada yana mikewa tsaye sanann kanshi kasa, "lafiya lau... Daman nazo wucewa ta nan ne nace bari in shigo mu gaisa tunda kai baka zuwa gaidani... " ya fad'a yana zama dukda he have gotten the proof he is here for,  yasan da akwai sihiri jikinshi Don in da babu da zai cigaba da kallonshi har su gaisa amma he couldn't watch him,  "aa ba haka bane aiki ne yayi min yawa... In kawo maka ruwa..." ya fada looking at his side instead of his front inda baba sadik ke zaune,  nan dai suka gaisa sanann ya Mike ya tafi.  Direct fada ya fadawa driver dinshi ya kaishi,  waje ya samu  ya zauna yana jiran Mai martaba,  bai martaba bai samu lone time ba sai bayan sallah asr sannan suka hadu da baba sadik,  Mai martaba was angry da bai shigo ba ya tsaya jiranshi, Bayan sun zauna baba sadik ya fara cewa. "wato wannan yarom da akwai sihirin Mai karfi a jikinshi,...daya nayi mashi na gane... Sihirin dake jikinshi ba karami bane... " kallon mamaki Mai martaba yayi mashi yana cewa. "sihiri kuma?...wato dai wannan yarinyar da zai aurace  .." mai martaba bai k'arasa ba baba sadik yace "kar mu ambaci sunan mutum... Kawai abinda zamuyi shine adua... Amma zato zunubi ne kou da kuwa ya zama gaskiya... Sanann abinda zan fada maka shine.. Kar a hanashi auren wannan yarinyar... Don ina tabbatar maka da cewa da karfin sihirin dake jikinshi bai ganin kowa da arziki sanann kome zai iya faruwa indai aka hanashi... Yana iya barin kasar nan gabaki daya... Gwanda a barshi a inda zamu dinga ganinshi muna mashi magani cikin abincin da abunsha...don haka hakuri zakuyi dashi... Kuma. Ka fadawa fulani sakona kar taga bakinshi a wannan yanayin da yake ciki... " baba sadik ya fadawa Mai martaba,  sarki that look so furious ya ansa mashi da tou, baba sadik na kokarin tashi zuwa inda aka ajiye mashi abun ci da sha mahaifin rashida ya nemi ganin sarki,  sunan da aka furta mashi sounds familair that he thinks ina ya san wannan sunan,  bayan few seconds yace "kaman uban yarinyar ce fa.. Yes shine uban matar abubakar... " inji sarki,  "kou me ke tafe dashi?.. " inji baba sadik dake kokarin mikewa tsaye "dan Allah baba ka zauna kaji abinda yake tafe dashi... Ina ji kaman in fad'a mashi ban yafe abinfa sukayiwa dana ba... Nasan dole suna da masaniya kan zancen... " da sauri baba sadik yace "kar ayi haka... Kar kace masu komai... Ka kwantar da hankalinka... Kou Mai zaiyi daidai... Kawia muna bukatar yarima a kusa damu yanda zamu iya bashi abun karya sihiri... Kaman yanda na fada maka Abu kadan zai sa ya bar garin nan kuma da ita zai tafi wallahi kaji na ranste... Don haka hakuri shine maganin komai... " inji baba sadik dake kallon yanda Mai martaba looking like Aliyu in 70s, "shikenan...amma ka zauna kaji abinda yazo dashi... Ni ban San manufar su ba... " "na fad'a maka ka cire zargi daga cikin ranka... Ba lallai Wanda kakewa kallon makiyi ya zama makiyin ba... Wani a masoyi zai zaizo maka amma sam ba masoyin bane makiyi ne... Don haka ka cire zargi a ranka... " ya fad'a mashi cikin shawara, Mai martaba jinshi kawai yake amma he will deal with his whole generation when he got his son back,  nan akayiwa mahaifin Rashida iso ga sarki,  face din Mai martaba Sam babu walwala, kawai he is wondering their guts to temper with his family,  yasan shi ba mugun Mai mulki bane amma nobody touches his family and go Scort free,  cikin girmamawa mahaifin Rashida ya gaida sarki amma sarki bai amsa ba sai baba sadik ya dan kalleshi,  shi kadai yasan irin temper da yakeji Cikin ranshi, "ranka shi dade... Wata magana ce ke tafe Dani... Yata ta fadamin suna kaunar juna da danka har take fadamin yace zai turo... " sarki kawai kallon shi yake as one gigantic enemy dake mashi magana cikin rainin hankali,  " amma jiya Mai dakina ta shigo min da kuka tana cewa wai yar wajena kawar matar danka ce... Kuma uwar matar Dan naka wato surukarka tayi masu halaccin da bai kamata su bar yara suyi son zuciyar su ba...Don Allah Mai martaba ka bawa Dan wajenka hakuri kaman yanda zan bawa yata hakuri su hakura da wanann maganr... Turawa sunce a good name is better than silver and gold... " sarki dake sauraronshi kallon wnada yazo raina mashi wayau kawai yake, bai San yanzu sai ka haifi Dan da zai kai ka ya Bari ba, (rabbi kar ka bamu Dan da zai zama sanadiyar hawaye kou tozarta a garemu... Kar ka bamu yara masu son zuciya kou wayanda kansu kadai suka sani basu san ciwon wasu ba... Ya rabbi don't punish us with selfish and stupid children Don wallahi it's a big punishment to have a child who act with feeling for others, na wata American film dana kalla uwar take fadawa Dan iskan danta cewa da ta sani da ta juyar da mahaifyarta tayi adopting kare ya fiye mata sauki kan haihuwar shi) shuru ne ya Dan biyo baya na wani Dan lokaci before Mai martaba yace "ai wanna maganar banza ce... Sam banga tudun dafawa a nan ba... Tunda suna kawaye bai hana su soyayya ba ai ba zai hanasu aure ba... Ita yarinyar da ta San halaccin da mahaifiyar kawarta tayi mata kuma dukda haka tayi soyayya dashi har ya kai ga maganar aure ai kuma Magana ta kare...kuma addini bai hana hadinsu ba... Don haka...ku shirya... Nan da sati guda a daura masu aure... " Mai martaba ya fad'a cikin anger da zaka gane Aliyu inherit some of his anger from his father, shi kanshi mahaifin rashida wonders why the king talks in such serious anger Don sam babu mutuntawa cikin yanda yake mashi magana sabanin sanda akayi bikin ummy da abubakar, bai San yarshi ta riga ta watsa mashi kashi a idon royal family ba, "Mai martaba Allah ya ja da ranka... Amma ayi haka?.. " inji mahaifin rashida cikin girmamawa da sadda kai kasa, Mai Martaba zai bude baki yayi magaja suka hada ido da baba sadik dake mashi magana da ido kan yanda yake mashi magana hakan bai kamata ba, shuru Mai martaba yayi for a moment tare da sakin ajiyan zuciya yace "I have made up my mind... Rana irin ta yau a daura masu aure... Kaje gida gobe zaa kawo kudin neman aure da duk abubuwan da zaayi Wanda shariya ya tanada... Don haka the case is closed... " ya fad'a mashi atakaice sounding a bit calm than before. Haka mahaifin rashida ya tashi ya tafi looking surprised why this sudden decision, shi kuma Mai martaba ya bishi da harara a zuciye, only Allah knows what he is feeling as he sit there. He sees it as insult, inda zaa barshi his decision will be kou a warware abinda akayiwa danshi kou kuma yasa ayi masu hukuncin da sai sun gwammace mutuwa da rayuwa. Amma baba sadik ya hanashi hakan. Taslem kam bata da magana sai ciwo har bacci yayi gaba daita, ummah na zaune a bakin gadon da take kwance tana kallon yanda ta rame kaman ba ita ba, taslem is too young for this, amma kuma ummah sees her fault, hannunta cikij na ummah har akayi sallah magrub, mikewa ummah tayi ta bar dakin tayi sallah ta dawo, she was expecting to see yarima amma shuru bai zo ba, abun ya b'ata mamaki, she calls him but busy, she wonder wane irin asiri ne zai maida mutum haka, wane irin asiri ne zai rikita mutum sosai haka ya manta komai nashi, she is sure yarima ya fara son taslem before all this, she remembers yanda yake satan kallonta ranar da suka zo nan, then tasan motar daya saya mata is out of love sannan he won't complain about ta rufe kofarta if he don't love her, amma gashi ya manta da duk wannan, she told him She's sick amma he can't see her, when she calls him today taji regrets a voice dinshi and she was thinking suna gama waya zai zo amma shuru, ita kam bata yarda cewa da akwai such sihiri da zai raba mutum da kowa nashi haka ba but Now she believes, sannan ta yarda ba rashin adua bane amma kaddara, rabbi kar yasa mugun kaddara ya jira mu a way of our life. Mun San it's not always going to be merriment for us but Allah kar ya jarabce mu da mummunar kaddara. hajiya amina kasa fadawa hajiya zainab halin da tasleem ke ciki tayi, "da... gaske ...ne" voice din taslem ya maidota hayyacinta, da sauri ummah ta kalli taslem da face dinta ke jike da tears Tare da kama hannunta da babu canular. Bati readers muje zuwa,🤣🤣🤣 Thanks [3/14, 6:36 AM] +234 703 008 7807: 57masu sharing novel dina ban yafe ba, Allah ya maida maku intention dinku a kaina, I don't know what you mean but Allah knows best. Masu reading basu biyaba suma Allah yaisa, bani kadai ke Allah yasa ba har da wayanda suka biya basu karanta ba amma sai dai su gani a wasu groups, suma basu yafe ba. In case you don't know ba kudin mallaka kika biya ba kudin karatu ne kuma da akwai agreement har nace Wacce b'ata yarda ba kar ta turo kudinta, duk wacce ta turo kudin ta amince kenan, so I take it as you knew. So the novel mallakina ne halak malak, if kika karanta banyafe ba, in da hakkinki kaina Allah yq bi maki in kuma nawa ne a kanku Allah ya bimu simple, Da sauri hajiya ta shafa face dinta tana cewa "gimbiyata... Kin tashi... " ta fad'a as tasleem dake kwance take hawaye then bakinta na rawa,  "gimbiyata ki bar kuka kinji kou... Babu komai... Everything is time... Kishiya is not the end of life... Kowa da halinshi da zauna... " tasleem dake kokarin mikeaa zaune kai ta dinga girgizawa tana cewa "ummah...kawata... Ce... " ta fad'a wasu zafafan hawaye na zuba daga idonta,  ummah rasa abinda zata fada mata tayi,  kou kadan she won't want to tell her that her friend use charm on her husband,  ita da kanta ta warware bakin zaren da kanta,  "gimbiyata... Ki fadamin abinda ya faru ranar datazo gidanki na karshe.. " inji ummah, cikin kuka taslem ta fada mata how she came in a hurry just to help her prepare meal for yarima da kuma yanda tana gamawa tace ta dauko mata waya,  da sauran komai,  tana magana jikinta na rawa, "gimbiyata... Babu abinda zan fada maki sai sakacinki ne ya jawo mana komai..." "ummah sakacin me nayi?... Daman haka akeyiwa wacce ta aminta da mutum?.. " ta fada sounding very weak, "my dear jewel... Ke da bakinkj kika fada mata in Tana sonshi zaki hadasu... Yanzu ita GA hada kanta dashi without needing your help... " ummah ta fada mata wannan Don kauda zargin wata magana daga cikin ranta,  cikin kuka tasleem tace "ummah.... Ni ban... San haka komai zai kasance ba.... Ummah ta kwace min yaya Aliyu.... Ranar da kika ce in bashi hakuri wallahi na bashi kuma ya yafemin... Ummah har fadamin wakar da yake kauna yayi kuma yayi min wakar... Kuma yace in ya dawo zaiyi mana visa mu bar kasar...ummah shine yanzu kou inda nake bai kallo... Ummah Zuciyata ciwo yake min... " ta fad'a tana dafa chest dinta while crying out very loud, ummah ta mugum jin tausayinta,  she stares at her as she talks of how they spoke,  it's obvious ta gane ranar rashida ta zubawa favorite dinta magani a abinci,  she was there on mission "my gimbiya wallahi  baa son da yana wa iyayenshi gardama Don a karshe Dan shi zaiyi nadama...sai na fada maki ki bar wanann yarinyar...tun ranar da kika fadamin ta shiga bangaren Aliyu duk da ta sani it's his na gane she's on mission... Amma kikayi kunnen kashi... Gashi tayi nasara kan abinda take nema a wajenmu..." "ummahna... Am sorry... Ban Karawa... Ummah Inason rashida tsakanina da Allah.... Ina kaunar rashida kaman yar uwa da ban dashi.... I don't know she will do this to me... Yanzu yaya bai sona ita yake so... Ummah mutuwa zanyi... " ta fad'a cikin kuka har tana tsikewa, mikewa tsaye ummah tayi ta dora kanta a saman cikinta tana shafawa tace "my dear babu abinda zau sameki... Kawai I want you to be strong... It's your own destiny... Kiyi hakuri kinji... " "ummahna... Bazan iya hakuri ba... Ummah inason yaya Aliyu... " ta fad'a straight as she always says what she have in mind "ummah me yasa tuntuni bai nuna min halinshi ba sai da ya ga na fara son shi na fara damuwa dashi?..wallahi ummah in da tun farko ne bazan damu ba... " ta fad'a sounding very bitter,  "Shima yana sonki... Kou me zai maki a yanzu ba halinshi bane...aliyu shine wnada ya saya maki sabuwar mota ya kuma yi maki alkwarin baki rayuwa Mai inganci.... Kuma Insha Allah wannan Aliyun zai dawo ba da dadewa ba... Kawai ki dinga adua kinji gimbiyata " hannu tasleem ta zagaya waist din ummah dashi ta cigaba da kuka sosai, kanta ummah ta cigaba da rarrashinta ita kuma tana kuka straight from her heart  kou kadan bataga irin rarrashin da zaj hana zuciyarta kuka ba,  sai yau ta yarda that she have been a fool not to have given her husband her love,  she thought it's love da rashida je fad'a mata kar ta yarda dashi not knowing that tana kishin shi ne, "I should have known... " ta fad'a cikin kuka while hugging ummah, "pls ki bar kuka  Believe me komai zaiyi daidai... " "ummah Dan Allah ki fada mashi ya auri wata... Kar ya auri Rashida...ita ta dinga zugani kanshi... " "kuma dayake baki da wayau kika yarda kou?.. " "ummah I thought sona take... Sai da ya kaiga I love her above all amma banda ke da mummy... Kuma shine zata auri yaya... Ni wallahi ban zama dasu... " ta fad'a crying sosai kaman ranta zai fita, "haba dear na... Yayanki na sonki... In short kece yake so... " b'ata Bari ummah ta k'arasa ba tace "amma bai zo ba ai kou... " tafad'a cikin kuka, "ummah ina rike shi ya tureni... " ta sake fada mata taba kukan takaici,  cikin ran ummah tana tunanin ai ba yanzu zatayi kuka ba,  sai ta fara ganin best friend dinta da mijinta zata ji ainahin kishin da haushin. "gimbiyata me zaa kawo maki kici Dan Allah... " ummah ta fada tana daga jaw din tasleem dake kan stomach dinta,  "ni ummah kou ruwa ban sha... Ban cin komai... Indai har da gaske zai aureta.. Kawai gidan mu zan koma..." ta fad'a sounding so childish while crying,  dariya ummah tayi tace "ki jirani...."ummah ta fad'a mata tana daina shafa Kanta, ahankali taslem ta koma ta kwanta tana hawaye,  the pain is unbearable for her,  wayarta dake  kan bedside locker ta mika hannu ta dauko tayi dailing number mum dinta,  hajiya zainab na picking tasleem ta fara Sabon kuka tana fad'a mata yarima yace rashida zai aura,  "besty kiyi hakuri... Daman rashida tazo ne Don ta samu hanyar kusanci da shi ba Don tana sonki ba... Babu komai Allah ya saka maki... " ya fad'a mata kaman ita ma zatayi kuka saboda yanda tasleem ke kuka Mai ratsa zuciya, "mummy da ciwo... Rashida ta yaudareni... Ta cuce ni... Wallahi ban yafe mata ba... Mummy guda zan dawo... Ban iya zama a kawo wacce na kira da kawata gidan da nake kira da gidan mijina... " ta fad'a sounding so tired "my love kinsan ba ke kadai rashida ta yaudara ba... Ta yaudareni too... She wears the skin of an angel but She's not... Sai yanzu nake ganin sakacin mu... We welcome a total stranger without thinking twice... But babu komai... Da akwai Allah.. Pls kar ki damu kanki... Nasan in Allah ya yarda da akwai Sakayya Mai zafi... Allah zai saka maki kinji kou... " ta fad'a mata cikin rarrashi saboda yanda take kuka, "tou mummy .." suna cikin magana ummah ta shigo sai wata Mai aiki biye daita da fruits cikin tray,  sallama tasleem tayi da mom dinta. Babu irin magiyar da ummah batayi mata ba amma sam Taki amsa,  she begged her and call her with all sort of sweet names amma a banza,  she really believe she's in too much pain,  dole ta hakura ta barta,  sauka tayi daga kan gadon tana tafiya kaman iska na kadata ta shiga bathroom ta hado alwallah ta dawo tayi sallah da ake binta sanann ta dawo ta kwanta tana kuka,  wayarta na hannunta tana jin kaman ta kira rashida but she knows she will not pick her calls,  text ta shiga ta fara rubutu kaman haka "rashida am disappointed in you... Ban san zakiyi min haka ba... Na aminta dake na sakar maki sirrin raina..amma kikayi min haka... Ban yafe maki ba... In da akwai Sakayya Allah zai saka min...nagode.. " ta rubuta ta tura mata.  Amma hakan does not make her feel any better,  nothing makes her feel better. She feels kaman her world have come to an end,  da akwai time da wani Abu zai sameka da zakaji in da mutuwa zakayi yafi maka duniya dadi,  haka tasleem take ji,  the feeling she's having is so bad and dangerous that she thinks it will be good if she relief herself of the burdens by killing herself, ahankali ta Mike zaune tana kallon kofar dake mosti,  she feels kilan yarima ne amma it was Hindu when the door finally opens,  da sauri ta mikawa Hindu hannu tana kuka Mai ban tausayi, nan ta shiga fad'a mata abinda yarima ya fad'a mata,  Hindu dora hannu tayi bisa Kai,  "wallahi ban taba kaunar wannan kawar Taki... Nima na ja maki kunne kan fad'a mata komai da kike...amma baki ji... Inna lillahi waina ilahi rajiun... Gaskiya da akwai maciyar amana... Wai kana tare da mutum ya kasance Mai cin amanarka... Allah ya saka maki... " inji Hindu that is talking in serious anger,  tasleem kuka kawai take,  "nasan yanzu ma kilan suna tare... "inji tasleem,  "babu komai... In Allah ya yarda zata ga Sakayya... Baki da hakkinta amma ita tana da naki...ta yaudareki... Kuma mayaudari bai taba sakamako Mai kyau ba... Allah zai dubi halinki na gari ya saka maki... Dan Allah ki daina kuka haka nan... "  ta fad'a mata cikin rarrashi, karar message ne ya shiga wayarta tayi saurin dauka,  sai taga an rubuta "ashe aure ya zama cin amana...kanki ake ji..." aka turo mata ta number yarima,  wannan abun ya sake kashe mata zuciya,  relaxing tayi kan gadon tana kuka to her satisfaction. Yarima was together with his beloved rashida Don daga office wajenta ya wuce,  suna tare mahaifinta ya dawo daga palace,  he looks dull ya wuce bangarenshi,  hakan bai hana rashida da yarima cigaba da hirar su ba,  bayan kaman minti biyu da zuwanshi hajiya asiya ta shiga,  nan ya fad'a mata yanda sukayi da Mai martaba,  ahe was so surprise "aure sati guda... Yaushe aka taba irin wannan..." "ai Bakiga yanda yake min magana ba... Abun ya bani mamaki.. Je is indeed in a bad mood sanda naje Don Sam ba haka na sanshi ba..." ."yanzu meyw abun yi... " "kawai ki fara fadawa  wayanda suka kamata su sanj sannan duk abubuwan da kike ganin tana bukata kiyi list Muga how much it will cost... " ya fad'a mata jiki babu kwari ta Mike ta fita,  falonta ta koma thinking of how to go about this whole thing,  she's so shy of hajiya zainab,  b'ata San ya zata ce mata da zata gane she havr nothing to do with this ba,  haka kawai sai ta yanke hukuncin zuwa gidan Dan iya the next day.  Don gani take it's better taje suyi magana kou kunyar da take ji ya ragu. Wajen karfe 8 Mai martaba ya kira yarima da kanshi,  yana ganin kiran babanshi yayi saurin picking yayinda dayan hannunshi na cikin na rashida,  "inason ganinka yanzu... " shine abinda ya fad'a mashi, "baby zan tafi... " ya fad'a mata, rakashi tayi har bakin mota ya shiga kaman kar ya tafi ya kama hanyar palace. Rashida na shiga ciki mum dinta ta fad'a mata yanda ake ciki tsalle ta daka sai dakinta, b'ata San it's all plan to get their son back as soon as possible ba. Wajen karfe tara Saura yarima ya isa palace, direct Bangaren dad disnhi ya shiga ,gaidashi yayi ya amsa mashi cikin faraa "autan baba albishirinka..." mai martaba ya fad'a mashi, murmushi yarima ya saki not saying "baka amsa ba... " "abba goro.. " ya fad'a kanshi kasa "nan da sati guda zan aura maka wannan yarinyar da kakeso... " idanuwa yarima ya zaro cikin so much happiness "abba nasan I can count on you... Nagode abbah na.... I love you so much... " ya fad'a yana durkusawa nan gaban dad dinshi, "Masha Allah... Kaji dadi kou... " "eh abba... " "amma banda wasa da aikk... Sannan banda shiga hakkin daya sabida daya... Kaji kou... " ya fad'a mashi. "tou abba... " ya amsa cikin serious excitement, "maganar lefe ina ganin a b'ata kudi ta sayi duk abinda take so... Gobe zan aika gidan da kudin neman aure dana lefe... Kawia sai ka jira a kawo maka mata... " d sauri yarima ya Mike ya rungume ubanshi sabida farin ciki, "abba I love you sosai... " "Nima I love you too Auta... " da sauri ya Mike yana cewa "let me go to ummah in fad'a mata abinda ka fadamin... Daman tace babu kou sisinta ciki... Gashi an gama min komai... " ya fad'a yana barin wajen da sauri,  wajen ummah ya nufa yana shiga ya tarda b'ata dakinta,  kallon agogo yayi yana tunanin ina ummah zataje by this time ,sai lokacin ya Tuna da tasleem dake gidan,  "oh... Na mance wallahi... " ya fad'a yana fita daga dakin, inda yake tunanin tasleem take ya nufa, bakin kofar ya tsaya feeling some how a bit sannan ya bude kofar,  ummah ce ta fara juyowa ta kalleshi,  tasleem was laying on praying carpet ita kuma tana zaune gabanta rike da mug,  da sallama ya shigo feeling a bit guilty which last for about  five seconds,  "ummahan... " ya fad'a wa ummah while ita kuma tasleem ta bude idanuwa jin voice dinshi, "sai yanzu ka taso kenan... " ta fad'a tana kokarin mikewa, "aa I was a bit busy ne... Ummah ya jikinta... " ya fad'a yana Dan leko ta daga inda yake tsaye kaman he can't get close to her,  wanna abun yasa tasleem dake kallonshi fara new tears, "ka tambayeta mana... " ta fad'a sounding angry, mikeaa tayi ta taka zuwa inda yake tsaye "ke ya jikinki... Wai me yake damunki... Hope kin fad'a mata babu abinda nayi maki... " ya fad'a daga inda yake tsaye a bit far away from her, her voice was gone saboda shakewa but she she'd tears kaman it's her last,  the way he is acting towards her shows bata da sauran digon so a zuciyar shi,  it's like she's a total stranger to him. Mug dake hannun umma ta mika mashi yace "ummah me zanyi dashi?.. " yafada yana Dan b'ata fuska, "ka b'ata... I havr been telling her to eat b'ata ci... " ta fad'a mashi face dinta babu walwala, "may be ta koshi kou... " ya fad'a calmly trying not to annoy her tunda yaga yanda take kallonshi,. "baka da hankali... Na fada maka duk yau b'ata ci komai ba and you're here making stupid noise..." "ummah.... Na... Koshi... " tasleem ta fad'a cikin voice dinta da bai fita sosai,  "you see...i told you ta koshi... In har kaji mutum yace bai cin abinci ai koshi yayi... " ya fad'a atakaice, hajiya amina rasa inda zata saka kanta tayi  fita tayo daga dakin rike da mug da yarima ya maida mata hoping they will havr a private chat amma tana fita ya bi bayanta yana cewa "umma albishirinki..." da sauri ta juyo tace "wai biyoni kayi?.. " "ummah pls say goro... " "goro... " ta fad'a rasa inda zatayi dashi, "my wedding is in one week... Kuma  abba zai kudin lefe da komai gobe... Hurray.... " ya fad'a wearing a cute smile,  wank irin tsoki hajiya taja ta shige dakinta, "ummah kenan... Bakison in Raya sunnah manzo... Kin fi son in zauna da wancan mara wayau din... " "watch your mouth... "da sauri ya Kama bakinshi, "kuma kasan inda zaka kaita because bazaka ajiyeta da taslem gida guda ba... " "yo ummah wannan gjdan na mata hudu ne fa... Sai in bar mata ita kadai... Gaskiya aa... A kwace kayanta daga cikin two part... " "har ka isa... Wallahi baka isa ba.. " aikam da gudu gudu sauri sauri ya fita daga bangarenta ya koma na abbanshi ya fada mashi extacly abinda hajiya tace "don't mind her zamuyi magana daita kaji kou... Go and rest... " ya fad'a mashi,  nan yarima ya futa bai k'ara zuwa Bangaren ummah ba ya wuce gida dukda it's going to ten,  bai dade da tafiya ba Mai martaba ya shiga Bangaren ummah ya fad'a mata duk abubuwan da baba sadik ya fad'a mashi da kuma hukuncin daya yanke sam ummah b'ata ji dadin wannan lamarin ba amma babu yanda ta iya,  nan Mai martaba ya fad'a mata a basu wuri cikin wannan gidan da sauri ummah tace "gaskiya wannan kuma ne Bazan yarda ba... Ya zaayi a had'ata gjda guda wannan macuciyar... Gaskiya aa... A raba masu gidansu... " "aa... Su zauna waje guda... Babj abunda zai faru... Insha Allah ba wani dadewa zaayi ba... Ba zai yuwu mu saka shi yawo yana chan yana nan ba... Gida guda zasu zauna..." ya fad'a mata atakaice,. A ranar kam yarima baiyi bacci ba, sai kiran friends yake yana fad'a masu zai k'ara aure nan da sati guda,  ciki kam har da mahboob,  she kanshi mahboob feels very bad because yanda yayi magana yasan wacce zai aura yafi kanwar shi daraja a wajenshi. Ita kam hajiya asiya wajen hajiya zainab taje tana fad'a mata yanda komai yake kan tayi hakuri b'ata San rashida da yarima suna soyayya ba kuma ka haifi yaro baka haifi halinshi ba,  nan dai hajiya zainab ta nuna mata babu komai haka Allah yaso. Da yamma aka kawo kudin neman aure da kuma kayan lefe har million uku,  ita kam ummy har yau shock bai saketa ba,  she was so shocked that sai da abubakar ya fad'a mata ta kwantar da hankalinta it's nothing.  Like play like joke har ya rage kwana guda da daurin aure amma taslem b'ata San inda kanta yake ba balle ta koma dakinta,  b'ata San abinda ke faruwa tattare daita ba,  ummah can count number of time da take cin abinci,  shima sai da aka fara saka mata maganij cin abinci cikin drip sannan ta fara amsar abinci tana ci,  bata San gobe ake daurawa yarima aure ba because ummah batayi inviting kowa ba,  Mai martaba ya fad'a nata she should try to pretend like he is doing amma she can't,  babu Wanda ta fadawa aliyu is taking a second wife shi shi kuma bai sake zuwa gida ba,  he is busy making arrangements Don yana son su hada party da friends, kuma not anyhow party,  irin party da baa tabayi a garin ba yake son hadawa,  abunka da kudi komai was intact, tun ummah na kiranshi yana cewa hidimon sunyi mashi yawa har ta hakura ta ga gudun ruwanshi, kaman yanda Mai martaba ya bada umarni haka aka kwace kayan tasleem daga part biyu aka jera na rashida kayan rashida Wanda kou Kama kafan na taslem baiyi ha dukda kokarin da iyayenta sukayi. Wajen tasleem umma ta shigo ta fada mata ta shirya yau ta koma dakinta, kuka tasleem ta farayi cikin gajiya tana cewa it's better ta tafi gida amma bata iya komawa gidanta, sai da Mai martaba ya saka baki ta aka maidata da masu aikinta wajen karfe goma na dare. Thanks [3/14, 6:37 AM] +234 703 008 7807: 58you can pay 300 for kudin karatu via Kati mtn or vtu kou kuma ta bank, but don't read if you didn't pay. Tun a falo taga gidan kaman ba gidan da GA bari ba,  tsayawa tayi a falo tana kalle kalle har sai d Hindu ta Kama hannunta suka isa bakin kofar daya daga cikin part dinta, makullin da aka kulle mata part da ummah ta basu Hindu ta saka ta bude kofa,  still tasleem Was still looking back with eye full of tears, "yanzu... Nan zaa kawota?.. " ta tambayi Hindu, "San Allah hajiya ki rage damuwa... Duk kin rame kaman ba ke ba... " ta fad'a tana Jan hannunta cikin falonta da sauran masu aiki suka shiga da bag din da ummah ta saya mata new kaya,  yana shiga falo ta wulla kanta kan kujera ta bude sabon babin kuka,  rarrashinta Hindu ta shiga yi tana cewa "zan fadawa ummah baki daina kuka ba.. Kindai San ta bani waya kou.... " "Dan Allah hindatu kije ku kwanta.. Babu Wanda zai iya gane halin da nake ciki... Babu Wanda zai gane azaban da Zuciyata ke min... Mutumin da zai iya ganewa shine wanda akayiwa irin abinda akayi min... Mutumin mijinta zai auri aminiyarta...aminiyar data San komai naka tasan sirrin rayuwar ka... Ita kadai zata gane halin da nake ciki... Wallahi hindatu Zuciyata b'ata iya daukan wannan azaba... Karshenta mutuwa zanyi... " ta fad'a cikin serious tears hannunta kan chest dinta, "na sani...anci amanar ki.. Am kiyi hakuri.... Ki kula da kanki... Ki yi gayunki kaman yanda kika saba... Zai dawo gareki... Kinji kou... "Hindu ta fad'a mata tana shafa hannunta,  daga swollen face and wet eyes dinta tayi ta kalli Hindu sannan tace "nagode Hindu... Inda nabi maganar ki dana ummah da mummy da ban shiga halin dana shiga ba..." ta fad'a cikin nadama like she use to this past few days,  kullum babu abinda take nadama kaman rashin bin naganar masu bata advice,  she regrets it she wish tana iya maida hannun agogo baya,  Amman there's no such thing as maida hannun agogo baya,  you're just deceiving yourself so kayi the best you can while you can before it's late for you,  ance you can't cry when the head is cut off,   "babu godiya hajiyata... " Hindu ta fad'a mata sannan ta shjga ciki,  haka ta waye gari tana kuka,  sallah tayi tare da shan supplements masu tsada da ummah ta saya mata Tasha ta samu ta shiga wanka ta fito daure da towels ta kwanta kan gado bacci ya dauketa, she is so hurt and broken from the inside,  this is how good people get hurt everyday, zaka yarda da mutum ya ci amanar ka,  zaka fidda mutum a rana amma shi sai ya nemi ingiza ka wuta,  Meye jin dadin bakantawa Wanda bai taimaka maka balle Wanda ya taimaka maka,  Wanda kilan makes you who you are,  duk Wanda zaka gani a wani matsayi he or she starts with the help of others,  dole someone must be the ladder to that your success  amma sai ya gama kilewa ka Mai dashi makiyi har ka dinga cewa he or she is jealous of you, har ka dinga ci mashi mutunci,  kou Wanda ya taimaka maka. Ka Kai wani matsayin Kai bazaka iya taimakawa family dinshi Randa Allah ya dauki ranshi ba,  you can't take just one among his children and train kou da kuwa suna da hali ba,  you can't take common bag of rice to his family once in a while,  ka dinga tunawa abinda kayiwa mutum dole zaayi maka. Luckily ta samu bacci kaman hour guda sannan ta tashi feeling weak,  kou cream b'ata shafa ba ta saka gown ta fito falo, zama tayi Hindu ta kawo mata breakfast amma tace b'ata ci,  magiya Hindu ta dingayi sannan ta sha tea tana b'ata rai,  mikewa tayi ta fita falo ta tsaya tana kallon environment din sannan ta nufi kofar dake kall0n nata,  to her surprise sai taga new set of cushions da kaya masu kyau in their own way but nothing compare to hers,  tana taking step cikin dakin taji ance "ke!.." da sauri ta juyo cikin matsanacin razana tare da dafa chest dinta, "uwar me zakiyi a dakin kou Kinyi batan hanya ne... " yarima dake sanye da kayan bacci ya fito daga dayan dakin rashida ya fad'a mata heading towards her,  niahi kawai take b'ata iya cewa komai, she's so scared to death as she stands there, "dalla malama rufe kofar.. " ya hantareta, da sauri ta maida kofar ta rufe,  fitowa tayi ta kasa tafiya as he was staring at her, "wai yaushe kika dawo?.. " ya tambayeta kaman bai so ta dawo ba, "ji... Ya... " ta fad'a voice dinta na rawa unable to look straight at him saboda how he look in the nighty, "tou piece of advice for you... Kou kadan ban son gulma da saka ido... Nasan abinda yasa kika dawo kenan...all this while Kinyi zamanki sai da kika ga yau zaa kawota shine kika dawo kou?.. " jin yace yau zaa kawota yasa komai nata ya tsaya har da breath dinta,  she can't believe abun yazo kusa haka,  "tou wallahi naji ummah ta fad'a min wani abu game da zamanmu kin Kai mata rahoto sai naci ubanki sai dai ayi duk abinda zaayi... " wasu hot tears ne suka zubo wa tasleem as she listens to abinda yake cewa,  she can't believe you can have everything and still be so sad and broken,  tana da uwaye biyu dake kaunarta fiye da komai amma yau she feels kaman marainiya, "kuma ki sani kar ki Bari a kiraki Don zuwa breakfast daga gobe... " ya fad'a mata saboda yanda dad dinshi ke Jan kunnenshi kan ya koyi hali irin nashi da kuma yanda yake da family dinshi wajen ci tare a sha tare wai hakan na kawo harmony,  "breakfast is 10am...sai dinner 6pm...kar ki yarda in fito baki zo ba... Kina jina?.. " ya fad'a yana Kama mata kunnen shi Don tasan babu wasa,  tasleem sai hawaye take,  "kuma bangarena zaki shigo.  " ya sake fad'a mata looking at the way she is crying,  "now bar nan... " ya fad'a mata atakaice,  da sauri ta  taka leaving inda yake tsaye,  bayanta ya bi da kallo ya harda hannu a chest,  sai da ta shige ya saki ajiyan zuciya ya shiga inda tasleem ta fito,wayarshi ya saka ya kira rashida yana fad'a mata yanda aka jera Bangaren as she requested,  a wannan Bangaren da akwai gado biyu sauran bed room din babu gado Just like  carpet da curtains "babe wanann MA gado biyu ne kaman wancan Bangaren... " ya fad'a mata,. "babe matarka tafini kayan... Duk duk four bedroom dinta a filled up... " b'ata k'arasa ba yacr "baby what matters is love... Kou tabarma kawai gareki I love it do kar kiji komai... " "nidai kasan people will talk... Zasu ce ban kaita kaya ba... " ta fad'a kaman zatayi kuka "baby ya kikeso ayi... " shine tambayar dayayi mata "Nima ayi min Mai yawan nata... " ta fad'a cikin shagwaba, "an gama... Zanyi maki irin nata... In kinzo sai ki zabi Wanda kikeso...ayi maki" ya fad'a mata atakaice, ihun murna ta farayi. Bangaren ummah kam family sai kiranta suke suna cewa Aliyu zaiyi aure b'ata fad'a masu ba sai tace kawai b'ata son damunsu tunda baa dade da sukayi daya ba,  kou kadan b'ata nunawa kowa da akwai problem kou she's not in support ba. Wajen karfe biyi akayi daurin aure,  abun mamaki babu Wanda babba kou mahaifin yarima wajen daurin aure,  wakili daya kawai mai martaba ya tura, duk Wanda yazo daurin auren sai yayi magana yanda taron bai cika kaman na Dan sarki ba,  some think something os wrong,  wajen friends din yarima ne kawai sai kuma dangin rashida da kuma wayanda ke son ganin kwam. Duk friends din taslem da sukaji mijinta zai k'ara aure murna kawia suka dingayi amma sai su kirata wai zasuyi mata jaje luckily b'ata dauka saboda tana cikin damuwar da kou waya b'ata iya yi sai da people that matters like her two mums, kiranta mahaifiyar tayi ta fad'a nata ta rufe kofar dakinta kafin a kawo amarya.  Kar ma ayi gulman cewa zaa kawo mata kishiya kan amana Don ta San halin mutane,  suna gama waya tasa aka kulle mata kofar two parts dinta da makulli while suna ciki,  tasleem shiga bed room dinta tayi ta kwanta wayarta sai ringing yake amma b'ata dauka. Bangaren rashida kam itama bad habit fa plans basu b'ata dama samun much friends in a while ba,  she have been busy hunting the love of her life so she don't have time for old friends da bikin yazo most friends basu zo ba sai wayanda ke son son ganin how it went,  yarima ya kashe  kudi sosai wajen bikin because shi da kanshi yq sayo lace na 50k har guda 40 sai kuma kudin dinki 10k ta rabawa cousins dinta da sauran family mata, because she told him abun it's too soon so bazasu iya yin anko ba,  cikin wayanda ta bawa har da Amanda.  Wajen karfe hudu aka je wajen da aka tanada saboda party,  many of his friends were talking abun is not ordinary saboda behavior din yarima was so awkward,  he behaves kaman duk duniya babu irin rashida,  ummy kam was speechless,  he hugged her tight to his body kaman zaa kwaceta,  suna hada ido da Amanda ta ce mata thank you,  ummy was watching and was wondering why she is telling her thank you,  ba loud ta fadi VA amma she saw it.  Wajen karfe takwas aka watse su rashida suka koma gida sannan aka shiryata aka dauketa da family zuwa gidanta, she can't believe yau itace aka dauka a amaryar yarima,  her face was so full of smile of satisfaction as they head to the yarima's residence. Wajen karfe tara na dare baba sadik yaso da wasu matasa dake dauke da jarka kato Mai dauke da ruwan zamzam,  bayaj sun gaisa da Mai martaba yake fada mashi. "ranka shi dade... Wannan ruwan zamzam ne Wanda muka sauke alqurani gabaki daya ciki... Kawai ina bukatar a tabbatar yana sha amatsayin ruwan shanshi.. Insha Allah in muka cigaba da adua zaa ci saa... Kowa yasan da akwai asiri amma adua itace maganin karya asiri... Don haka Allah yasa mu dace". Mai martaba da face dinshi ke dauke da murmushin jin dadi yace. "nagode baba sadik... Allah ya saka da aljanna ..amma yanzu Meye abunyi... Shin zamu bawa uwar gidanshi ta dinga bashi ne... Kou yaya... " ya fad'a sounding confused, "eh hakan ma yayi... Amma kyau ya kasance a Bangaren shi yanda zai dinga sha kullum... "inji baba sadik, "Tou madallah....baba sadik... Mun gode... " "haba babu godiya... " "a jarka haka zaa Kai mashi ya dinga sha?.. Kana ganin matarshi zata barshi ya dinga sha bayan ta San abinda tayi" "GA shawara... Me zai hana a Kai ruwan gidan ruwa ka umarcesu a buga shi cikin kwalba kaman yanda ya saba sha sai a samu wani ya kwace na cikin gidanshi a zuba wannan yanda Bazai sani ba kou matarshi,...kaga  ahaka zai sha babu zargi kuma Insha Allah komai zai daidaita... " ya fad'a mashi cikin wisdom ""Masha Allah... Wato babba babbane nor matter how he is... Gaskiya babana you're full of wisdom... Nagode sosai... " "haba babu godiya Dan Allah... Insha Allah kafin wannan ya kare zamuyi wasu a sake  kaiwa...da yardar Allah komai zai daidaita kaji kou... " "tou shikenan... Saidai gani nake zai dauki lokaci Don company ruwan da muke sha a lagos yake... Kaga yaushe aka Kai masu suka hada mana aka maido kafin a fara amfani dashi..."murmushi baba sadik ya saki sanann yace. "ka kwantar da hankalin ka... Mahakurci MA wadaci... Komai zaiyi daidai... Insha Allah kou wata uku bazaayi ba komai zai wawware... "idanuwa Mai martaba ya zaro yana cewa "har wata uku... Yayi min nisa sosai... Banason su yi mashi illah... "dariya baba sadik ya dingayi "ai wata ukun dana furta kawai na fad'a ne... Amma ba wai lallai wata ukun yayi ba... Abu ne na Allah ba a hannun mu yake ba... Sau nawa wani abun zai faru sai ranar gobe kiyama ayi hisabi   ba wai Allah bai amshi adu'ar ka ba sai Don ya gwada hakurin ka...don haka kawai mu cigaba da adua mu barwa Allah sauran... "  "Allah ya shige mana gaba... Yanzun nan zanyi magana da company dake harkan ruwan sanann gobe zaa Kai masu...wanda zai Kai zai jira ya amso..." "Allah ya Kai mu...in an kawo a bawa fulani wasu ta ajiye saboda in ya zo..." "tou shikenan... " ya amsa mashi.  Suna tafiya ya kira company dake ruwan da suke sha,  daman direct suke kawo mashi  da yawa,  so babu wasting of time ya fad'a masu abinda yake so ayi mashi, suka amsa with gratitude and honor. Taslem da masu aikinta na bakin window suna kallo as cars dake dauke da amarya suka shigo gidan, kanta kan window ta goge hawayen dake face dinta "yanzu zata Iya kallo na Dan Allah... " ta fad'a as new tears roll tana kallo aka fito rike da rashida,  "hmmm ai ke kika San Kunya...irinsu ba kunya garesu ba... " Hindu ta amsa mata tana kallon motocin dake shigowa, "Allah sarki rayuwa... " taslem ta fad'a cikin kuka,  hannunta Hindu taja tana cewa "ki bar kallonta... Kin fi karfin ki dinga kallonta kinji kou... " ta fad'a tana janta daga bakin window din,  babu musu tasleem ta bita tana kuka ta shiga bedroom dinta, Hindu na dawowa ta kira sauran masu aikin suka shige dakinsu tare da kulle windows koina, she's young but capable,  she's totally in control,  yanda take abubuwa kaman itace Mai gidan ba taslem ba.  She makes everything in perfect shape,  it's good to have a good worker who takes control when you're down,  not those that are always afraid to be free with you, make them feel at home in a way that they will help you when you need them,  ba kullum boss at the top ba,  although ba kowa yake da halin kirki ba some workers can be jackasses but at least give them a chance to feel at home. Bangaren ta aka kaita leken leken falon take kou zata gan sakarar taslem waiting to see her amma nobody a falon,  wata kanwar hajjya asiya ta nemi a kaita wajen uwargida amma sai rashida tace ba a gjdan take ba,  ta fad'a sounding innocent,  nan suka kaita Bangaren ta aka k'ara mata nasiha suka watse,  kou minti talatin basu yi da fita ba yarima ya shigo,  yanda yake sauri sai ka rantse she's the first woman he have ever seen,  yana zuwa GA sunkumeta ya fara juyi daita while ita kuma ta lafe a jikinshi, kou kadan b'ata fargaban komai because ahe knows she loves him and kou ke zaiyi mata she will take it with honor, kou maganr cin abinci baiyi ba ya fara lalubarta, he is in so much haste saboda daman bai taba ba,  she never learnt to touch him,  kawai she holds him as he was kissing her neck jikinta sai rawa yake,  shima he was trembling,  face dinta daya sha heavy make up ya daga yana kallon lashes dinta,  baki ya dora kan nata waiting for something,  he remember something and he wants it,  the night he just drop his lips kan na tasleem and she captured it shamelessly, he loves that   he was thinking and expecting rashida to do more but nothing, bakinta ya Kama yana sha yana biting ahankali but fierce in romance,  before anything har ya fara kokarin daga gown dake jikinta,  tsaye kawai tayi mashi kaman gunki not doing anything, babu wasting of time ya gama rabata da kayan, kaman mahaukaci ya dinga neman hanyar shigarta daga tsaye,  when he find the way baiyi wasting time wajen saduwa daita in a very rough and arrogant way ba,  b'ata San sanda ihu yayi escaping throat dinta ba out of serious pain, kou jinta baiyi ya dinga banging dinta kaman it's all he ever wished for,  babu romance or anything ya rike waist dinta ya dinga thrusting despite bata iya tsayawa, kuka ta farayi sosai tana rike da kan gadon Don kou gadon basu hau ba before everything, he is so mean in bed, bai San ya sassauta mata ba balle yaji tausayinta, it last for almost 20 minutes sannan ya samu natsuwa sai ihu yake ya saketa ta fadi tana kuka, ji tayi legs dinta basu iya riketa, kaman mara hankali ya barta nan ya shiga bathroom kawai sai naga ya dafa bango, I can't tell what's wrong with him amma he is not ok, kou kayan jikinshi bai cire ba kafin suyi sex, he loves her amma he doesnt quench his taste kaman yanda yake so he won't say the sex he just heard was a dream come through, bai zama irin sex he always dream of having ba, nishi ya tsaya yayi sannan ya cire kayan jikinshi ya watsa ruwa tare da fito daure da towel, he feels so different, dukda mahaukacin son da yake mata sai ya kasance babu dadin da ya kamata ya samu full woman with ba wai yasan how sweet a woman is ba but he have heard of lots of things about how sweet women are, he hungry for more, fitowa yayi ya ganta nan gaban gadon zaune tana Kuka, durkusawa yayi ya fara petting dinta ya kaita bathroom ya cire mata kaya Don tayi wanka nan ya sake rudewa ya shiga bad and rough play daita he heard her again. Before morning taga pepper Don kou voice dinta bai fita sosai, she was even thinking kilan Allah is punishing her for what sje did because abinda yayi mata was uncalled for. Tnx, if kika karanta baki biya ba ban yafe ba, I don't mind ki taramin ki biyani a chan, duk karuwata ce. [3/14, 6:37 AM] +234 703 008 7807: 59don't read if you didn't pay, if you do you owe me, masu editing novel dina ban yafe ba, na kaiku kara a kotun Allah, it's mine and I don't want single alphabet edited, If you're greedy kuma kina ganin darinki uku yafi novel dina pls hold your money amma kar ki karanta, if kika karanta ban yafe ba. Masu bina da waazi in daina Allah yaisa bazn daina ba, AI nice da nake maku na bati kuka maidani kaman wata baiwa babu godiya sai zgi, I even remember wasu na cewa a bar turo masu novel din ummu maryam, so now pay and read, the most annoying part masu zagin sune kuma masu karanta na Allah yaisan, Dan Allah baaji kunya ba?.. 😂😂😂 , duk Mai hankali won't touch abun Allah yaisa kou dakuwa he is on his right balle ni da abuna. Da asuba ya Mike ya shiga bathroom yayi wanka looking a bit dull,  fitowa yayi daure da towel yazo ya zauna bakin gado,  face dinshi ya rufe tare da sakin loud breath sannan yace "am officially screwed... No more virginity... " ya fad'a not looking too excited,  ahankali rashida ta daga Kai da swollen face dinta tace "me kace... " ta fad'a cikin voice da bai fita sosai, da sauri ya jawota jikinshi ta saki k'ara saboda ciwo yace "baby sorry... Banda sauki.... Abinka da novice.. Kinyi disvigining dina... " ya fad'a yana shafa kanta wearing a smile despite he is still hungry for more,  murmushi kawai ta saki amma he really taught her an unforgettable lesson, "kou bakiyi disvigining dina ba... "ya fad'a starting an unneccesary discussion,  inda on normal basis ya aureta da babu abinda zai hanashi fads mata bai samu gamsuwa daita ba,  but because he is in cage bai iya bude baki ya fad'a mata yana jin kaman yana son rice an bashi tuwo, kou kadan bai son furta abinda zaisa tayi fushi kou ranta ya baci, kiss yayi mata yace "munyi aure... Yanzu what else... " ya fad'a irin yanzu sai me kuma, shi bai ga wanj Abu na excitement ba kuma,  he have nothing to be so happy about it, "are you happy... " ta fad'a tana lafe da jikinshi "eh mana... Am very happy... But if you will give me one more round... I will be happier..." ya fad'a ya Kama boobs dinta da karfi,  Dan k'ara ta saki tana tunanin why komai nashi cikin zalunci, ni kam nace gaki ga yarima so what,  kinje kin yi karuwanci saboda abun duniya so what, do you think anyone want to know,  kayi sata ka sayi abinda yafi karfinka so what, kan ka farau?, my dear no body cares except of kanka farau so take easy, ga yarima ga rashida,  ita kanta kawai gata nan,  yes she's happy she's Mrs Aliyu amma kuma he sex bad and no mercy,  "ban iyawa..." ta fad'a Tana dagawa daga jikinshi, mikewa yayi yana cewa "Bari in hado maki ruwan wanka... " ya fad'a yana komawa bathroom,  bayanshi tabi da kallo tare da rolling idanuwa ta saki ajiyan zuciya, deep down tasan b'ata kyauta ba at all,  especially now that ya yi mata babu sauki,  tasan babu abinda tasleem zata iyayi mata but she feels some how, "ya muka iya.. " ta fad'a atakaice,  Few minutes later ya fito daga bathroom, bed sheets dake jikinta ya yaye ya rage daga ita sai fatar cikinta because babu komai,  kura mata ido yayi looking at her chest baki ya lashe sannan yace "my property..let me touch... "ya fads yana kokarin tabata,  da sauri ta rufe  chest dinta tana cewa "pls aa... Ciwo suke min... " ta fad'a tana rufe da chest dinya da hannunta biyu "why tou..." "you're mean... Kana kamasu da karfi... " ta fada tana rufe chest dinta gam,  dariya yarima yayi yace "we will try vimpaire sex style later... " ya fada yana dariya saboda yanda ta b'ata rai kaman zatayi kuka "anything vimpaire babu kyau... Nidai ban so... " ta fada mashi,  dariya yayi tare dacewa "baby am joking... I don't havr fang... " ya fada yana daukanta zuwa bathroom. Sai da tayi wanka ta fito shima ya fjta zuwa Bangaren shi ya sako jallabiya fari tas. Tasleem b'ata samu bacci daidai dana second guda ba,  yanda taga rana haka taga dare, juye juye ta dingayi tana tunanin halin rayuwa, ummah da mummynta were calling her all through the night Don suji halin da take cijk,  wajen 2 na dare hajiya zainab ta kirata ta fara k'aranta mata story book dinta off head tunda ta dade tana karantawa so she knows how it is,  taslem na kwance lullube da blanket tace "mummy ki barshi.   Kou Kinyi min ba bacci zanyi ba... Mummy ciwon da nake cijk ba zai barni in yi bacci ba... " ta fad'a cikin voice dinta That if baka kasa kunne ba bazaka ji ba, "stop saying that... Just lay down quietly as a take you to wonder land kinji bestyna... " ajiyan zuciya tasleem ta saki before saying "OK mummy... " ta amsa mata ba saboda zata samu baccin ba amma sai saboda kar tayi mata gardama,  tana ji mum dinta fa dinga mata labari ahankali amma kou kadan bacci is nowhere close,  idanuwanta kan waje daya Tana tunanin what is happening right now,  she's thinking of yarima zai je dakin rashida Kama yanda yake zuwa nata,  she's thinking if he will touch her and she's wondering of Rashida zata yarda ta tabata bayan ita ta hanata ta mori mijinta kaman yanda Dr aisha ta b'ata advice,  kanta ta kauda gefe tana kallon wayarta da voice din mahaifiyarta ke fita in a soft tune,  hawaye na ta gangaro mata ta saka blanket dinta ta goge ahankali Don kar mom dinta taji motsinta,  she want her to believe tayi bacci,  bayan kaman minti ashirin hajiya zainab ta dinga hello hello taji shuru ta kashe wayarta thinking tasleem tayi bacci while she was watching the phone,  ahankali ta dauki wayar ta shiga cikin gallery dinta tana kallon picture din da tayi ranar da ya kawo mata mota da kuma yanda ya dinga shiga pic din yana rike daita,  she was staring at him tana tunanin what happened all of a sudden,  why ya sauya mata bayan ya fara nuna kulawa gareta before,  inda sanda ta shigo sabo ne yayi mata wannan abun tasan she won't care,  a lokacin all she thinks of is how to get rid of him,  har farin ciki take in bai shigo ba,  suna gjda daya amma suna iya sati basu hadu ba kuma kou a jikinta,. "you changed... " ta fada tana kallon picture din da ya tsaya bayanta while she hold her waist da hannu daya sai kuma dayan hannun dauke da waya da take selfie dashi,  he was wearing a smile yana kallon gashin kanta,  bayansu kuma sabuwar motar daya saya mata ne,  she still counts kou sati uku baayi da wanann abun ba amma now kaman bai San Allah ta ajiyeta ba,  "me nayi ka sauya min haka.  ." shine abinda ta sake furtawa tana kallon another picture dinsu,  she was concentrating on her self That bai fito ba sosai amma he is there staring at the camera giving a killer smile,  yana cikin kusan ten pictures data dauka a ranar,  hannu ta dora bisa bakinta tana kuka zuci,  Allah kadan yasan irin ciwon da take ciki,  even those patients on hospital bed are better than her right now,  ganin dai wanann won't help reduce her pain yasa ta Mike ta shiga bathroom ta dauro alwallah, she always hear ana cewa with prayers all things a possible,  so she pray just two rakaat then ta fara adua bakinta na mosti tana hawaye,  a zaune taji an kira sallah asuba, mikewa tayi ta sake another two rakaat. Kiranta hajiya zainab tayi Don ta tadata Sallah asuba amma she's already up. Nan tayi sallah ta koma ta kwanta nan kan carpet tare da shigar da legs dinta cikin hijab ta kudundune kaman ba mutum guda bane wajen,  she was lucky to have sleep took her away, b'ata farka ba sai wajen karfe tara na safe,  she felt a bit better but headache was weighing her down,  wayarta ta dauka ta taga miscall din ummah. Ummah called Taji how she is sai b'ata dauka ba, dole ta kira Hindu because personally ta fadawa Hindu ta kula mata da taslem, ta yaba da hankalin Hindu sosai Kuma she sees the love of taslem a idonta, condition dinta frightens her, tasan she's childish and stupid and can do anything right now,  tana kiran hindu ta fada mata taje ta duba mata how taslem is, nan ta fada mata she's asleep. Taslem dailing number ummah tayi ummah ta dauka da sallama,  gaidata taslem tayi ta amsa asking how she slept, "lafiya nake ummah... " ta amsa mata, "gimbiya...jan kunne ka sake kiranki inyi maki... On no account zaki tambayi wanann yarinyar why she did that to you... Kina ji na?.. " inji hajiya amina "ummah ban gane ba... " tasleem ta tafad'a mata "ina nufin kar kiyi mata wata magana indai bana arziki bane... Don't tell her anything... Ki saka mata ido kawai ki dinga kallonta... Leave everything to Allah... Kar ki kuskura inji ki fada mata wata magana mara dadi... Silent is also an answer... Nasan she will be waiting for you to talk to her... Ki b'ata kunya... Kinji kou... " "ummahna...yanzu haka kawai zan dinga kallonta... I won't even say anything?.." tasleem ta fada voice dinta na rawa "yes love... Don't tell her anything... Believe me ranar da zakiyi mata magana is coming... Don't rush it... " "ummah yaushe zan samu daman fada mata abinda ke raina... I have alot to tell her... " ta fada tana kokarin fashewa da kuka,  "gimbiyata ki kwantar da hankalin ki... Na taba maki maganar da ba haka bane tun tashin ki zuwa yanzu?.. " "no ummahna... " Tasleem ta amsa mata cikin pain kaman Mai labor sai murza kafafunta take da free hannunta tana cize lips dinta "then believe time is coming when you will talk to her... Ki Bari martabanki ya dawo idon mijinki... If not kou me zaki fada yanzu laifinki zaa gani..but when it's time sai dai if ke zaki gandaman kyaleta but you will have plenty to tell her while she cries and beg for your forgiveness ..." ummah ta fad'a mata with so much assurance that makes tasleem pray and wish for the time to come as fast as possible.( mata matsalar da muke dashi is mun fiya mita,  mijinki ya k'ara aure yana dokin amarya ke Kuma sai kiyi ta misbehaving har a dinga ganin bakinki,  did you think da akwai abinda zaki fada mashi a lokacin That will get to him while he have new pussy to screw?.. Wallahi babu abinda zaki fada tayi maki da zai yarda sai yace sharri kike mata,  so if you're wise sai kiyi hakuri dukda ni ma ba hakurin gareni ba, ki bawa banza ajiyarta har sai ya gama kwakuleta kaman yanda ya gama kwakuleki sai ki fara cin uwarta,  nifa I will never say ki ragawa wacce bai raga maka ba because at times zai zama kaman baka san right dinka ba,  ka Bari ka tara mutum kayi kaman baka san yana yi ba ranar da zakayi reacting sai shi kanshi ya tsorata da Kai,  but kullum kina cikin Kai k'ara wai Don a baki gaskiya, tou in an baki gaskiya mota zaki saya dashi?.. Inda ana bada kudi sai ince ki dinga fadi ana biyanki but haka nan don't waste your saliva,  "ummah naji... Amma Dan Allah... Jiya da dare ya fadamin... Zamu dinga breakfast da karfe goma sai kuma dinner da karfe shida... Dan Allah ummahna ki rokar min shi... Su dinga nasu ni da su Hindu mu dinga namu... " b'ata k'arasa ba hajiya tace "pls rufe min baki banason jin rubbish... In ban da abinki bar mata mijin zakiyi kenan... Tou now kije ki shirya kije... Make sure you look good gimbiyata... Sannan ki tabbatar kou kallon inda take Karkiyi... Do what take you there ki fita.. Kina jina?.. " "ummah ban iya cin komai... Sanann ban son ganinsu tare Dan Allah ummahna... " "aa maza kije ki shirya kije...i will call you later... " ta fada mata b'ata bari ta sake wata magana ba ta kashe wayarta, taslem kiran mum dinta tayi ta fada mata abinda ummah ta fada mata,  nan hajiya zainab ta sake fada mata tayi exactly abinda tace mata ta kara dacewa. "harshi kar ki kalli inda yake... Kar duk abinda zasuyi ya dameki... Kinji kou... " . Nan dai ta samu ta shiga wanka ta fito daure da towel tana kallon kanta cikin  mirror, tasan kallo guda zaa yi mata a gane tana cikin damuwa mara misaltuwa,  haka nan ummah ke cewa she should pretend kaman nothing happens,  she's not good in pretending she always says what she have in mind, balle duk pretending din da zatayi it will still show she's in big depression,  haka nan ta samu ta shafa cream a jikinta ta dauko daya daga cikin kayan da bata taba sakawa ba saka, har kayan sun so suyi mata yawa saboda dinkinta chip chip akayi mata kuma ta rage jiki,  haka nan ta taka zuwa wajen shoes dinta ta saka takalmi flat Mai kyau sosai sannan ta dawo gaban mirror dinta ta sake kurawa kanta ido, her hair is scattered, ta mance rabon da ta shafa gashin kanta cream,  hannu ta shafa kanta tare da kwantar dashi haka nan ta fito babu dankwali tare da kallon agogon falonta it was few minutes to ten already, ta tuna da warning dinshi kan kar ta yarda ya rigata zama,  da hindu suka hadu tana Kama gaban rigarta walking like a princess, ji take kaman iska na daukanta, gaidata Hindu tayi ta amsa cikin voice da bai fita, "hajiya ina zaki kuma... " shine tambayar da Hindu tayi mata "yace in dinga zuwa cin abinci chan bangarenshi... " ta amsa mata ahankali,  kura mata ido Hindu tayi for a moment sannan tace "kuma shine baki gyara gashin kanki ba... gaskiyar hajjya ki shafa Mai... Yanzu fa ku biyu ne... " ta fada mata sounding so matured, "bai da wani amfani... " ta amsa mata tana kokarin juyawa,  da sauri  Hindu tace "ki jira in dauko maki.  .yana da amfani mana... Ya zaayi ki tafi da gashin kanki haka... Ki nuna mata b'ata Kai ki VA balle ta fiki..." Hindu ta fada tana shiga dakin tasleem, Dan murmushi tasleem ta saki jin dadin kalaman da Hindu tayi mata,  Hindu na shiga ta nemi man Wanda ke da hoton gashi ta fito dashi da sauri ta zuba cikin hannunta ta murza sanann ta shafawa taslem bisa Kai, nan take kanta yayi wani irin curling looking good,  "nagode... " taslem ta fada sanann ta fita,  cikin sauri ta isa kofar part dinshi taga wani package din abinci  kofar dakin,  da Sauir ta saka hannu ta bude kofar,  shiga tayi taga babu kowa,  wajen dining da suke cin abinci ta kalla taga ba wannan dining na mutum biyu vane yanzu  an maida na mutum hudu,  daya daga ciki ta zauna ta kalli kofar dakinshi thinking suna ciki or yana ciki. Before ten yarima ya tada rashida ta shirya suje suyi breakfast amma sai tace she's not eating wai b'ata iya cin komai,  forcing dinta tayi ta shirya, while she was dressing yace "baby... Ina jiran ki... Na fadawa yarona in an kawo abinci ya amsa ya ajiye min a kofar bangarena...so let me set the table kafin ki fito..." ya fada mata as he watch her wear a clothes tana ciza lips alaman tana jin zafi,  fita yayi yaga abincin daya fadawa Umar ya dinga amsa yana ajiye mashi a bakin kofar,  dauka yayi ya bude kofa tasleem tayi saurin daga Kai tare da faduwa gaba,  shi ta gani cikin white jallabiya dake nuna jikinshi har da shorts dake ciki, da sauri ta sauke Kai, kaman babu kowa wajen ya kawo abincin ya dire tsakiya dining ya fara fiddo chicken pizza da wasu abubuwan dayayi order,  sai da ya gama ajiyewa ya daga Kai ya kalleta, head dinta kasa sanann tana jin fargaba sosai,  "ke daman ba dai ki gaida mutum ba... Spoiled brat... " ya fada yana hade rai,  b'ata daga Kai ba as she listen to his voice goes straight into her heart, "dauko plates da cups.. " ya fada yana zama, da sauri ta Mike ta fita daga bangrean shi zuwa nata,  plates ta dauko da cups guda uku each ta fito,  tana fita itama rashida na bude kofar nata part din,  nan su biyu suka ci karo Kowacce tsaye a kofar dakinta,  ita kanta rashida taga yanda taslem ta rame with swollen eyes, kou kadan b'ata ji wani Abu ba  taslem kira mata ido tayi tana rike cup da plates din da kyau Don kar su kufce mata,  rashida with swollen eyes as a result of hot sex ita kuma tasleem da swollen eyes as a results of pain,  da akwai wannan guilt din a idon rashida amma kaman b'ata damu ba ta kullo kofar dakinta ta tafara takawa zuwa Bangaren yarima, still tasleem ba tsaye tana kallon ta da ido,  she can't believe her eyes, wato all this is not a dream it's reality,  yau gata tana kallon besty dinta walks into her husband's apartment as his second wife,  nishi kawia take kaman zata fashe,  abunka da Mai hakuri ji tayi kaman ta shako rashida jar ta shiga wajen, babu abinda ke yawo a kunnenta sai irin kalaman da take fada mata game da yarima, she remembers how she shows she loves and adores her,  tana tunawa da yanda komai nata take fada mata,  da sauri ta saka bayan hannu tana goge hawaye dake neman zubo mata, sauran kadan da abubuwan dake hannunta sun zube amma sai tayi saurin kamata,  still rashida is walking taking each step kaman Mai Koyan tafiya,  kallon yanda take tafiya tayi tana mamakin why she is walking like that,  tana kallo ta shige ciki, nishi ta saki showing how hurt she is, har wani irin juwa take ji,  she remembers kalman ummah, that she should behave kaman she's not existing,  babu adu'ar da take sai Allah ya b'ata ikon yin abinda ummah ta fada mata. Rashida na shiga yarima ya Mike ya tarbeta yana mata sannu,  "wallahi baby koina yana min ciwo.. " ta fada kaman zatayi mashi kuka, zama yayi ta zauna kan kafarshi,. "Kou dai in kira Dr... " ya rada mata a kunne, "ka fada mashi me... " itama ta fada in a low voice. "in fada mashi I fucked you over and now kina jin zafi... " da sauri ta boye kanta kan shoulder dinshi alaman she's shy, her two hands around his neck sai kuma her head buried on his shoulder "ai ba karya nayi ba... " yarima ya fada yana kallon kofar da ake budewa, taslem ce ta shigo kaman mara bones a jiki, the worst part tana shiga taga besty makale da yarima kaman yar baby. Thanks[3/14, 6:39 AM] +234 703 008 7807: 60 for masu gani a everywhere but still want to pay can send 300 to 08106102727 mtn or transfer, 0024878383 stanbic Zuwairat haladu, sai ki turo da screen shot ta number sama. Dauke Kai yarima yayi kaman babu kowa wajen yacigaba da cewa "nnayi karya ne?.. " ya fad'a cikin kunnenta, sake tura Kai rashida tayi cikn shoulder dinshi tana boye kanta alaman she's very shy, "zan kira.. Doctor... Sai in fada mashi...baki da juriyar daukata... " ya sake fada mata cikin kunne amma tasleem can hear them well,  it is with the grace of God ta k'arasa wajen dining din b'ata fadi ba because already b'ata ganin gabanta da kyau,  komai baki take gani,  daman GA rashin cin abinci sannan kuma ga tashin hankali, tana ajiyewa ta samu ta rike chair ta zauna kanta kasa hawaye ba sake taruwa,  rashida seize this opportunity from her,  it is all because of her ta ki sakin jiki da mijin ta,  yanzu gata kan kafarshi,  wato haka mugun mutum yake,  bai da kunya at all,  he knows he is ready to hurt you so babu abinda zai sa yaji wani iri, hannu yarima daya kan laps dinta then the other one zagaye da waist dinta, sai giggling take as he speaks into ears, idanuwa taslem ta daga ta kallesu,  she hates not only rashida but also yarima,  gani take sunayi ne Don su b'ata mata rai,  batasan yarima bai MA san da zamanta wajen ba balle yayi wani Abu domin ita,  after all yafi karfin haka,  if he wants to hurt her he will directly ba da wata ba,  "daga nan... We're going to my bedroom... Sam ban koshi ba... " ya furta mata yana biting neck dinta in a stylish way "wayyo no... " Rashids dake mimmikewa a legs dinshi ta fada tana dariya sosai sabida yanda hakoranshi ke sending message into her body, "eh mana...sai kin bani...kou kuma in dinga maki kuka... " ya fada yana turo mata baki kaman small baby,  makale mashi kafada tayi alaman no,  kaman ance ya daga Kai sai ga tasleem ta kura mashi ido looking at only him, daure face yayi yace "wanna kallon fa... " shine abinda ya fada mata,  da sauri ta sauke idanuwanta hawaye dake Cike da eyes dinta suka zubo tayi saurin saka hannu ta goge without rising her head again kura mata ido yayi for about ten seconds sannan ya kalli plates din ya sake kallonta yace. "ni kike jira inyi serving abincin?... Come on my friend serve the food..." ya daka mata tsawa har jikinta na rawa, rashida na makale da shi kou daga Kai batayi ba balle ta ga hhow taslem is trembling,  cikin rawar jiki ta Mike tsaye  ta dauki plates biyu ta ajiye a gabashi meaning shi fa rashida, tana so ta ajiye nata ya sulbe daga hannunta saboda kou kadan babu wani strength a jikinta,  kan legs dinta plate din ya fadi,  ji tayi kaman an yanka mata kafa,  ihu ta saki  zauna tare da  Kama leg dinta  da hannu tana ihu tana kuka tana "kafata... Kafata... Kafata.... " take ta maimaitawa Cikin voice dinta da bai fita sosai, yarima was just looking at her kaman mirror as she sits right there and cry Like a baby,  yanda take kukanta ta bambamta dana kowa, zata tale baki kaman yanda yara suke in suna kuka then her face will be so squeeze and her lashes will be very wet she won't open the eyes sai dai hawaye su dinga kwarara,  he can't just take his eyes off her,  kama kafarta tayi ta dora kan cinyarta daga inda taje zaune tana kallon kafar tana murzawa sannan tana kuka sosai. Jin ya daina murza both her waist da kuma laps dinta kaman yanda yake yasa ta dan daga Kai ta kalleshi sau taga he is looking at her direction,  ahankali ya Mike rike da rashida ya zaunar daita sannan ya zagaya zuwa wajen tasleem   if he says bai ji kukanta har cikin lungs dinshi ba then he is lying,  yanda take kuka makes him want to carry her on his arms until she sleeps amma Haka nan kuma he can't,  taslem b'ata san ya zo wajen VA sai dai taji hannunshi kan kafarta dayayi jajir not because of the falling plate but because of yanda ta dage tana ta murza wajen babu control kuma it's all out of the pain her heart is going through,  daga eyes dinta tayi suka hada ido while yana rike da leg dinta "sorry... " ya furta mata kaman Bai son magana, kafarta ta zare daga hannunshi ta cigaba da kuka abunta "enough mana... Kefa matsalar ki kenan... always crying... " ya fad'a calmly,  rashida na zaune tana kallonsu out of serious kishi, sai kallon taslem da ke faman hawaye tana kuka cikin dishesshen voice dinta,  it seem she have cried a lot lately. Yarima kura mata ido yayi yana kallon yanda bakinta ke furta kafata babu control kawia sai ya saki murmushi that last only for a second sai ya sake daure face ya sake kokarin Kai hannunshi kan kafarta da inda take murzawa yayi jajir sai ta sake dauke leg dinta "OK... Suit your self... " ya fad'a yana mikewa daga inda yake durkushe a kusa daita, wajen da ya taso ya koma ya zauna ya kalli rashida da face dinta babu walwala sosai ya saki murmushi tareda Dan taba cheek dinta, murmushi itama ta saki ya ce "let me serve us... " ya fad'a yana bude package din abincin,  nan ya zuba masu abincin su biyu tareda zuba tea da aka kawo tare da breakfast din. Tasleem sai faman kuka take not for the pain of her leg but for the pain of her heart,  she's really happy That plate din ya fadi kan kafarta Don it gives her freedom to cry which is the opportunity she was waiting for,  rashida daukan cup tayi ta Kai bakinta looking at tasleem da kou daga Kai batayi, ji yayi kuma he can't eat while he stairs ta her crying,  rashida na kallon yanda ya kasa shan kou tea,  she really believe true love is very strong "ke Dan ubanki I can't concentrate... In bazaki yi wa mutane shuru ba take a leave right now... " ya daka mata tsawa,  kaman tana jira ta sauke kafar ta tare da mikewa tana Kuka, daman tasan VA iya cin abincin zatayi ba kuma kou tana iya ci she won't sit in front if them and eat as if nothing happens, yana ganin ta mike ya Mike a fusace tare dacewa "now sit and eat... " ya daka mata tsawa in a commanding way,  baki ta turo tana kuka "banci... " ta fad'a sounding very tired and  helpless,  "sai kinci... Now sit and eat... " ya fad'a yana takawa zuwa inda take tsaye,  shoulder dinta ya kama tare da turata kan kujerar daya tashi ta saki sabon kukan tana shafa inda ya riketa,  "in baki son duka ki zuba kici kafin in lakada maki Dan banzan duka.... " ya fad'a sounding very mean,  rashida mikewa tayi yayi saurin juyawa gareta "baby ina zaki kuma... " ya fad'a calmly, "na koshi... " ta fad'a sounding very upset,  "aa ban yarda ba... " ya fad'a yana dawowa wajenta,  zama yayi ya jawota kan kafar shi ya fara b'ata chicken pizza da kan shi, kaman b'ata so ta bude baki ta amsa ta fara ci,  har tasleem ta Mike ta and wajen bai kara sani ba,  duk rashida ta dauke mashi hankali,  tana dingishi ta bar wajen, tana zuwa falo ta fashe da sabon kuka sosai seeing it's reality da kanta,  she hates her self so much,  tasan she behaves so childish but tasan ya kamata,  amma son rashida yasa tayi kaman b'ata san komai ba, tana ji tana kallo ta dinga fad'a mata abubuwan daya sa ta kasa bawa mijinta hadin kai amma sai gashi yau ita ta amshe mijin har yana b'ata kulawan da bai tana b'ata ba,  da gudu ta shiga falonta luckily Hindu vata nan,  kawai ta wuce bedroom dinta ta dinga kuka,  inda hawaye na kafewa daga ida idanuwan mutum da tuni nata ya kafe,  she cried and cried and cried. Pillow ta daura kanta ta yi kukanta ta koshi sannan bacci yayi gaba daita. Yarima baj ci abinci ba har sai da ya tabbatar rashida taci tayi gam sanann ya fara ci,  "let me feed you too... " ta fad'a mashi, babu gardama ta fara bashi ya kurawa waje guda ido kaman Mai tunani,  he tries to act normal Kama nothing is wrong with him, feeding dinshi itama tayi ya koshi sannan ya Mike ya kwace ya dawo,  lokacin rashida ta koma kan doguwar kujera ta kwanta sai lumshe idanuwa take tana tunawa da yanda ta dinga kwakwan samun wanann bawan Allah amma yau gata gashi,  kusa daita ya dawo ya fara turo mata baki yana cewa "zansha... " ya fad'a cikin shagwaba sosai,  gabanta ne yayi mugun faduwa as she thinks of abinda yake nufi "me zaka sha... " "nan... " ya fad'a yana nuna chest dinta tare da kwantar da kanshi kan kirjinta, "nidai aa... Wallahi ciwo suke min... "ta fad'a tana kuka "I will be gentle... " ya fad'a yana shafa cheat dinta in a circular way looking for her zip a bayan rigar ta, "ni ka Kyale ni...kaman ma you don't love me kaman yanda kake son matarka... "ta fad'a kaman zatayi kuka "tou fa... What brought that now... "ya fad'a yana zare hannun shi daga jikinta, "naga kou irin kyautar first night da akewa mutum ni babu abinda kayi min... Irin you don't value me din nan... " ta fad'a tana faman turo mashi baki,  she's trying to act childish saboda ta lura he loves that,  bata san da Wanda ya tashi da abunshi da kuma wnada ya koya rana tsaka ba daya bane,  "haba baby na... Kin dai san ba haka bane... You know I Love you... Kuma ba wai banyi appreciating dinki ba... "b'ata Bari ya k'arasa ba tace "eh mana you don't appreciate me... Kilan ma baka ji dadina kaman yanda kaji na matarka ba... Shiyasa ka b'ata sabuwar mota ni baka bani komai ba..." ta fad'a cikin kukan shagwaba, kura mata ido yayi for a moment ya rasa abinda ka mashi dadi,  "is alright... Kema fadi abinda kikeso...amman ki sani dake na fara sex... I havr never had it my whole kife until jiya... " murmushin jin dadi ta saki sabida sanin she's his first,  tasan nor matter what he will remember her. "now nake your price... Me kike so... Just tell me am capable... Ki fadamin kikeso ni kuma zan nuna maki ba karanin mutum bane ni... Ban magana biyu.... Now say it... " ya fada sounding very proud like a young millionaire that he is with the help of his father's company, "Nima Inason mota... Amma gaskiya baby nawa yafi nata kyau tunda ni ja bawa wahala... " ta fad'a tana marairace mashi. "baby baki da matsala... I will give duniya da abinda ke cikinta in dai hakan zai faranta maki rai... Kou me zaki tambaya sai nayi maki kou da kuwa zan rasa raina while trying to get it for you  .." ya fada yana Dan Kwantawa kanta sanann bakinshi na kan nata, murmushim jin dadi kawia ta saki feeling so happy that yau itace nan da yarima,  kiss yayi mata to his satisfaction yana kokarin rabata da kayan jikinta tace. "pls ka jira sai ka fara sayomin motar... " ya fad'a mashi a bit commanding,  mikewa yayi with hard erection dinshi ya dauki wayarshi ya dawo kusa daita ya zauna sanann yayi dailing number Mai saida masu cars ya fad'a mashi ya turo mashi the latest da yake dashi, data ya kunna bayan kaman minti biyar ya kunna data, nan message din mutum suka fara shigowa among others,  budewa yayi yaba duba cars tare da Rashida, nan ta hangi 2020 BMW m4 taga price dinshi is 11.5 million,  "baby wannan nake so  ." ta fada tana nuna grey car din,  "OK  ."ya fada mata sannan ya yi replying Mai motar da Wanda yake so. Cikin minti talatin aka gama komai dayake da akwia kudin, Mai kula da kudin company yarima ya kira ya umarceshi ya cire kudi ya kai mashi ya amso mashi mota. Bed room din yarima suka shiga ya dinga murzan sadakinshi in a hard way,  rashida couldn't cry saboda kou tayi kukan babu hawaye,  banda nishi babu abinda take mashi,  rikeshi tayi gam a waist dinshi as he thrust hard and merciless way,  ta rike kugunshi thinking she will slow him down saboda abun babu sauki, kou kadan vabu tausayi da ango keyiwa matarshi,  shi kuma he is doing that way kou zai ji ta samu satisfaction amma he will ejaculate without being filled,  komawa gefe yayi breathing out loud saboda yasan this is the biggest form of exercise daya sani,  rashida sai faman kuka take ya jawota jikin yana shafa mata kai not saying anything, idanuwanshi lumshe kaman mai bacci as he breath very loud,  sai da ya tabbatar ta daina kuka ya Mike ya zauna bakin gadon yana shafa face dinshi, goshinshi ya tallabo da tafin hannunshi ya zauna a haka, Rashida ta lura da wani abu na damunshi,  hakan yasa ta Dan matso kusa dashi tare da shafa bayanshi,  da sauri ya juyo wearing a smile "baby... Meye pls... " kiss yayi mata a kai ya Mike yana cewa "babu komai... Bari inyi wanka... " ya fad'a barin ta nan kwance looking a bit distubed,  she's praying Allah yasa ba maganin vane zai fara Fading tun da wuri Don da ta shiga uku,  sauka tayi da zanin gadon ta nufi bathroom ta bude ta ganshi dafe da bango as ruwa na zuba kanshi,  yana jin an bude kofar ya waiga with the shower running,  hannu ya mika mata standing there ta taho har da zanin gadon saboda tana jin kunyar ta taho gareshi naked,  nan dai ya rabata da zanin gadon da kanshi ya barshi nan kasa sukayi wanka tare. Towel suka dauro ya Kama hannunta suka fito tana tsaye ya kwashe zanin gadon ya dauko another ya shimfida sannan suka kwanta with her head on his chest,  yana shafa kanta yana lumshe idanuwa, sai da ya tabbatar tayi bacci sannan ya Mike ya saka another jallabiya ya fita walking ahankali Don kar ya tada rashida dake kwance,  it's like he is afraid of her,  haka asiri yake,  if akayi wa mutum shi zakaga kou da kuwa yana son yayi Abu bazai iya ba saboda tsoron Wacce tayi mashi asirin,  so many mother in laws da basu tsoron Allah sunyi irin wannan abun sai kaga kiri kiri mutum n son matarshi amma sun hanashi sakewa daita,  Allah yaisa da muguwar uwaye,  if har kinyiwa yar wasu kin hanata zaman lafiya da danki kema zaayiwa yaranki fiye da haka,  bakayi ba anyi maka balle kayi.  Muje zuwa. Yana zuwa falo yq tsaya tare da Dan rike waist dinshi for a moment sai ya nufi kofar dakin tasleem,  hannu ya sa ya bude ya shiga,  su Hindu ne zaune a falo,  mikewa suka zo yi yace "tana ina... " ya tambayesu kai tsaye not directing his question to anyone,  Hindu da b'ata san if tasleem ta dawo ba because batasan lokacin data dawo ba tayi saurin cewa "Bari in duba... " ta fada tana nufan dakin taslem cikin sauri,  tana bude kofa ta tardata kwance da pillow bisa kanta,  nan ta dawo ta fada mashi tana ciki,  Barin falon sukayi shi kuma ya nufi dakinta,  kaman wani Mai tsoro ya juya ya kalli kofar shiga falonta Don kar rashida ta biyoshi sannan ya shiga ciki tare da saurjn maida kofar ya rufe,  ganinta yayi baje kan gadon tayi ruf da ciki she's so spread on the bed kaman she's about to fly,  kanta kuma da akwai pillow,  zama yayi feeling some how,  kaman ya tashi yake ji amma kuma the prayinga that have been going on daga ummah, Mai martaba, hajiya zainab,  da very  da masjid as ordered by Mai martaba makes him want to stay,  Dan lekan face dinta da pillow ke kai yayi, sannan ya kalli leg dinta da take ta faman murzawa dazun, bai gane the specific leg ba ya Dan ja baya a bit, sai da ya dawo karshen gadon inda legs dinta suke sannan ya Dan Kama kasan rigarta ahanakli, I was wondering abinda yake son yi, sake kallon kanta yayi ya fara daga doguwar rigar tare da karkata kai trying to take a peak,  Dan motsi taslem tayi yayi saurin sakin rigar ta,  tare da gyara zamanshi,  ganin b'ata tashi ba ya sa ya sake daga rigarta sosai yana kallon legs dinta da ke daukan hankalin duk Mai hankali zuwa sama,  she was wearing fitted leggings har haushi yaji he wants to see if da kawai differences, he was holding the cloths up very high da bai sai tasleem ta bude ido ba,  abunka da wacce b'ata cikin hayyacinta sai komai look blank to her,  b'ata gani sosai Don tunda suka dawo b'ata ci komai ba,  pillow dake kanta ta ture gefe guda ta Dan daga kanta taga her gown is up,  Dan sauke kanta tayi tare da lumshe idanuwa because she thinks she's having some dream,  yarima kam ya daga kayan da hannu biyu ya Dan saka kanshi tare da lumshe idanuwa as the scent of her cream blows his nose,  gani yayi legs dinta ya danyi motsi dasauri ya fidda kai daidai loakcin da taslem ta sake daga kai for the second time sai suka hada ido,  da sauri ya saki rigarta tare da tura hannunshi in between his legs as he is having another erection for seeing her hot slim legs, da sauran kuzarinta ta Mike tare da janyewa daga gareshi,  sai da ta tabbatar ta koma chan karshen other side sannan ta zauna looking at him especially bayan kanshi, "why... Baki.. Ci abinci dazun ba... " ya fada mata kaman mara gaskiya not looking at her,  "go away... " tasleem da voice dinta bai fita ta fada mashi, juyawa yayi gareta yace "you said what?.. " ya tanbayeta yana kasa kunne yaji abinda ta ce "ka tafi... Go...to your... Wife... " ta sakr maimaita mashi, "alright then... Suit your self... " ya fad'a mata yana mikewa, takawa yayi zuwa bakin kofa sanann ya juya gareta yace "make sure kin fito by 2 for lunch... " b'ata Bari ya k'arasa ba tace "ban..ci... " ta fada a takaice, tsayawa yayi ya rike handle din kofar ya yi tsaye, sakin handle din yayi ya juya gareta, "na zama mate dinki kou.." ya fada yana juyawa gareta face dinshi babu walwala at all. Thanks   [3/14, 6:39 AM] +234 703 008 7807: 61if you did not pay don't read, if you do you owe me, if you like read your business Yauwa pls bari inja hankalinku kan wani ba, wai why abun alkhairi bai yaduwa kaman na sharri, many waazi and adua yana circulating a social Media amma ba kaman yanda sharri kou gulma ke yawo ba, let me give an example with my self, da akwai lokacin da raina ya baci nayi long note na zagi da magana mara dadi, ina cikin over 80 groups da second line dina kaf wannan groups din babu inda baayi sharing ba har facebook Kowacce ta ajiye matsalar ta ta hau kan nawa, but that same day da rna huce na sake na apology letter wallahi baa sharing ba, let me make my point, last few weeks akayi maganar sentencing maryam sanda, Kowacce ta bar nata matsalar ta hau Kai in ka bude data babu abijda kake gani sai maganar kow ya tofa albarkacin bakinshi not even putting him or her self in the same situation, masu zagi nayi, let me ask you five years ago maryam sanda tasan zata shiga abinda ta shiga yanzu?. the answer so no, she's living and having fun like we're all doing now, now maryam booth kowa babu abinda yake magana Kai sai ita, did you consider day before yesterday which is on 6th tasan zata shiga halin data shiga jiya?. The answer is still no, then kasa sani you don't know what awaits you or me, Don haka ib kun samu maganar mutun kafin ku bar ayyukan ku kudinga fadin anything that comes into your mouth think twice, ka tuna did he or she prepare for this?.. So you too will not be ready for what Allah have in store for you, stop chewing people's issues like this while you have yours to attend to, wasu suna ganin Abu kafin su karanta har sunyi sharing, twll me what is your gain?. Ana biyanki ne kou me, well the only alert you're getting is additional sins, at least nasan we're human but we should have limit to this social media gulma da cin naman mutane, Just piece of advice. Bakin gadon ya dawo ya tsaya yana kallon yanda new tears ke forming a idonta, "kin raina ni kenan... You know I hate raini... Wallahi abinda zai sa in b'ata maki rai shine raini... So ki tabbatar kin fito for lunch... Am I understood?.. "  ya fad'a mata babu wasa "nace... Ban... Ci... " ta fad'a  tana Dan ja baya saboda yanda yake kallonta "na lura kina son jamin wajen ummah...daman kin saba hadani daita... Now you want to start again...belt zan sa maki if baki fito ba... "  kuka ta farayi ta Mike tana cewa "dole ne... Ku ci abincin ku... Ban k'ara cin abinci da ku... Babu amfanin zamana cikin ku... " ta fad'a starting a new cry,  tsayawa yayi not knowing what to say, tana kuka tazo zata wuceshi because kou kadan b'ata son tsayuwa kusa da inda yake,  gani take he loves Rashida more than her kuma bazata yarda ya raina mata hankali ba,  tasleem is so innocent that kou sau daya b'ata taba tunanin rashida charmed her husband,  she have think of so many things amma zuciyarta bai taba b'ata cewa asiri akayi mashi ba,  ita dai kawia tana tunanin soyayyar da yake mata yafi nata so there's no need da zata tsaya ya raina mata hankali,  ji tayi ya Kama mata hannu tayi saurin fixgewa kaman an jona mata wuta "stop touching me... " ta fad'a yayi da take zare hannunta daga nashi, wani irin tsoki yaja yanacewa "as if I Care...non sense... " ya fad'a yana barin dakin a fusace,  nan kasa ta zauna ta cigaba da kuka sannan ta zame kasa bacci ya sake daukanta,  kou da ya koma Bangaren shi bai shiga bed room ba,  nan falonshi ya zauna yana girgiza legs looking lost, kiranshi ummah tayi ya dauka suka gaisa yake fad'a mata "ummah wallahi in baki ja wa wanann wawuyar yarinyar hankali ba sai na koya mata hankali... " .ya fad'a in a very angry way "you're very stupid... Wato taslem din kake cewa wawuya..." "ummah she's so. Annoying... I don't care about her am just trying to manage her amma sai yanga take min...she better know babu ita a Zuciyata... "takaici ne ya ishi ummah saboda yanda yake magana, "ka saurareni kaji... Taslem tafi karfin manage... Kar in k'ara jin wannan maganar a bakinka....kuma wallahi kar ka wulakanta taslem indai bakason ranka ya baci... " shuru yayi for a moment before saying "ummah she's so annoying... Kunce in dinga kula daita amma kou hannunta na rike sai ta fixge... Ba sai in maida hankalina kan Mai kula Dani ba... " cikin jin haushi ummah tace "listen to your stupid self... In banda abunka macen da ka aura mata kawarta a matsayin kishiya kike son ta saki jiki like nothing happens?... If har ta saki jiki da kai that means baka da amfani a gareta... But her attitude shows she loves you... Don haka ja dinga rarrashinta har Allah yasa mata sanyi a zuciya... " idanuwa yayi rolling tare dacewa "nidai Allah na gani am not begging her...na shiga in fad'a mata ta fito for lunch amma sam tace ita vata ci... Nidai babu ruwana I have done my part, in tazo good in ma b'ata zo ba matsalar ta....am telling you ne kiyi min sheda in case zata kawo maki gulma since it's what she does best... " ya fad'a yana kwanciya kan kujerar da yake zaune tare da dora legs kan each other, "wai a gaban matarka kake such magana kou b'ata nan... " ummah ta tambayeshi Don taji "ni kadai ne... Tana ciki...she's resting... " ya fad'a cikin rashin kunya. "tou ka kyauta... Daman da baka kirani ba ni na kiraka... Yanzu yaushe zaka koma office.. " bai Bari ta k'arasa ba yace "haba ummah.. Why did you hate me this much... Inyi aure jiya kuma ki fara asking yaushe zan koma office.. " "dalla sakare rufe min baki... " da sauri yace "ummah why Do you hate rashida so much... " shine abinda ya fita daga bakin shi, shuru ummah tayi from the other side trying to calm herself sannan tana tunawa da maganar da baba sadik ya fada masu,  ajiyan zuxiya ta saki tare dacewa "fav sam ba haka bane... Why will I hate your wife... Kawia nasan kaine shugaban kuma the place won't be alright if baka nan... Kou zuwa ne ka dingayi sai ka dinga tashi da wuri..." "nidai ummah aa... Sai nayi wata daya gida..kinsan auren farko ban dauki hutu ba Don haka na hada both holiday din kawia... Sanann I want us to travel... " "us kai da wa... " ummah ta fada cikin damuw "ni Da rashida mana... " "haba fav... Kar kayi haka... Ko ba komai tasleem kanwar kace.. In har ba so kake zumunci ya lalace ba kar ka nunawa duniya wannan daka auro yanzu yafi matsayi a wajen ka... "ta fad'a cikin petting dinshi Don tasan kou kadan zafi kou bacin rai bazai solving wanann issue din B,  sai da rarrashi da kuma adua "naji...amma ummah kiyi mata magana ta dinga zuwa muci abinci tare kaman yanda abba yace...banson yaji wata magana ranshi ya bace... So pls talk to her because as for me ba zan sake mata maganar ba... " ya fad'a calmly "tou babu damuwa...  Allah yayi maka albarka kaji fav dina... " "Amin ummahna... " ya fad'a mata sanna sukayi sallama. Nan ya kwanta har aka jira sallah zuhr ya shiga ciki ya tada Rashida tayi sallah sannan shi ya shiga bathroom ya dauro alwallah ya tafi masjid without even looking at side din taslem. Hajiya amina na gama waya da yarima ta kira number tasleem taji yana ringing amma b'ata dauka ba,  nan ta sake kiran Hindu ta fad'a mata tana bacci ne sannan ya dab samu sukuni,  har sha biyu tasleem Tana bacci amma ba Mai dadi ba as b'ata second talatin sai ta saki nishi tare da ajiyan zuciya kou kuma sheshheka, da kaga yanda take juye juye a inda take kwance kasa kasan she's in pain and even the sleep is not helping matters, bacci na dauke duk wata damuwa da ciwo da mutum ke ji amma ita tasleem b'ata jin wani sauki, her eyes feel so heavy and her heart heavier,  kawai kaga mijin da ka fara so da kawarka is not something that zaka samu sauki kai,  inda b'ata Damu dashi ba da it will be very easy but she's totally into him,  even as she lay there tana ganinsu tare,  the words he is telling her da kuma the way he carries her makes her want to die,  kou yau ba kawarta ya auro ba sai taji zafi balle her besty,  wani irin ajiyan zuciya ta saki feeling so much pain while asleep,  Dan juya kwanciyar ta tayi face dinta kaman wacce Tasha bitter leaf,  b'ata Mike zaune a inda take ba sai kusan karfe daya ta tashi with terrible heavy head, ji take kaman an dauki wanj heavy stone an batata dauka saboda nauyi,  she even have to rise her taga if babj komai kanta,  ahankali ta dafa bango ta tashi,  sauran kadan data fadi kasa saboda juwa da take gani,  tana dafa bango ta shiga bathroom ta zauna for almost minti biyar sannan ta Mike ta cire kayan jikinta,  ita kanta tasan ta rame sosai because her neck bones are out,  sai kuma Dan kumatunta sun shige ciki,  kaman mai ciwon jiki ta samu ta yi wanka tana bin jikinta a hankali,  the pain in her heart touches her skin that b'ata iya taba jikinta sosai,  tana gama wanka ta dubi agogon dake bathroom taga ya kamata ace tayi sallah,  hakan yasa ta fito da alwallah daure da towel,  kou pant b'ata saka ba ta dauki silky black dubai jallabiya ta saka, you can see her nippy from far distance,  da kyar ta samu ta tsaya tayi sallah sannan ta zauna sai dube dube take,  Hindu ce taga ta bude kofar ta Dan leko,  b'ata shigo ba sai ta koma,  bayan kaman minti biyar ta sake shigowa this time da cup a hannunta, ahankali tazo wajen da tasleem ke zaune ta Mike kafa,  cup din ta mika mata tare dacewa "gashi... Kisha... " tafad'a Tana kallon ta,  kaman bazata amsa mata sai ta mika hannu ta amsa tare dacewa "duba chan ki dauko min magani na... " tasleem ta fad'a mata tana nuna mata inda ta ajiye expensive supplements da ummah ta saya mata,  nan Hindu ta dauko ta mika mata,  tea dake cikin mug tasleem ta Dan kurba sai ta b'ata rai "wallahi daci nakeji.... Kaman ba tea bane..." ta fad'a face dinta babu Kyauwun gani "sha yi ne da zuma...bakinki ne babu kyau... Ki daure ki sha... " ta fad'a mata,  haka tasleem ta dage ta sha sannan Tasha maganinta, wayarta tasa Hindu ta dauko mata daga inda ta ajiye,  misscalls da yawa ta tarda har da mum dinta da kuma umma,  the first person she called was ummah,  she asked how she's feeling ta amsa mata da lafiya,  "me yasa yace ki dinga zuwa cin abinci kika ce bazaki je ba... " shine abinda ummah ta fad'a mata,  Dan nishi tasleem ta saki tare da ajiyan zuciya tace "ummah.... Ban iya ganin abinda suke... Wallahi in na cigaba da zuwa ina ganin abubuwan da suke ina iya mutuwa... " ta fad'a in so much pain, "dear na... Hakuri zakiyi... Nasan you're in pain amma still my love kiyi hakuri... This whole thing is happening Don kiyi hankali... It's a lesson to you and to people with basket mouth like yours...endure and be strong for me gimbiyata... " ummah ta fad'a mata cikin rarrashinta, "ummahna...kan kafarshi take zama... Sai ya b'ata ta koshi zai ci... Ummah ya zaayi in iya zama kusa dasu... Ummah Dan Allah gida zan koma... "b'ata k'arasa ba ummah tace "kar in sake jin wannan maganar a bakinki.... Ke macece... So kar mace yar uwarki ta tada maki hankali.... Kar ki kuskura in k'ara jin kalmar giving up a bakinki... Am I clear..." ummah ta fad'a mata babu wasa,  ajiyan zuciya taslem ta saki tace "ummahna...bazan iya Miki alkwarin zanyi yanda kikace ba.... Ciwo zuciya ta ke min.... Ina iya mutuwa... Kawata ce nake gani ummah... Ta amshe min wajena... " ta fad'a tana fashewa da kuka,  ba karamin tausayi ummah take ji ba,  she's in pain too amma tasan nobody is hurting like tasleem,  it's all her fault to begin with amma in har zakayi magana daita sai kaji ta baka tausayi, her voice alone zai nuna maka she's in so much pain,  "gimbiyata... Be strong kinji... If zaki je cin abinci kar ki kallesu balle su baki haushi... Kici ki taho... " da sauri tasleem tace "ummah ban iyawa... Dole sai na kallesu... " ta fad'a frankly like she use to,  "pls kar inje  ."shine abinda ta fadawa ummah "gimbiya wannan aladane na Mai martaba... So in baki son yaji ranshi ya bace ki dinga suwa kinji gimbiyata... Kuma Dan Allah ki dinga adua... Ki dinga yiwa mijinki adua... Ba kuka zaki dingayi ba... Ki yawaita adua kina fadawa Allah abinda ke damunki.  Shi kadai ne zaiyi maki maganin abinda muke ciki... Don't give up tunda kina son mijinki... Giving up is for looser... Nasan gimbiyata ba looser bace... So don't give up kinji kou... " ta fad'a mata in a calm way "tou ummah na...but in na mutu shikenan... Ummah wallahi inason in mutu kou in samu sauki.. " "shush.... "ummah ta fad'a mata,  bakinta ta kama daga inda take zaune kaman tana gaban ummah,  "kar in k'ara jin wannan maganar... Kar in sake ji... " "tou ummah..." ta amsa mata "good girl... Me kikeso in baki... "ummah ta fad'a mata Don ta rage mata zafin zuciya "ummah... Ki fad'a mashi ya rabu daita... Shi nake so... " was her reply "tou kar ki damu...zan fad'a mashi... Amma sai kin saki Ranki kin daina kuka kin fara cin abinci kin koma normal life dinki zan d Fad'a mashi ya rabu daita..." "tou ummah.. Zanyi hakan... " ta amsa mata sounding a bit relieved, "yauwa gimbiyata... Kar ki k'ara giving up... Kinji kou... " ta fad'a mata, amsa mata tasleem tayi sanann sukayi sallama, kiran mum dinta tayi suka Dan gaisa,tana ajiye wayar yafara ringing again, it's her friend rashida, kurawa wayar ido tayi yana ringing "kilan ma itama Aliyun take so..." tafad'a tana kallon wayar, har ta gama ringing Taki dauka kaman ba tasleem that always look for Wanda zata bawa labari ba, if it was before zata dinga fadawa kowa halin da take ciki amma now sam she don't feel like talking, babu abinda ke b'ata bakin ciki kaman maimaita halin da take cikn, wayar ne ya fara ringing again ta Mike ta dauki wayar ta fita falo, Hindu ta mikewa wayar tana cewa "kice ina bacci... " tafad'a tana picking wayar, nan Hindu ta fad'a mata taslem tana bacci, "tou ki fad'a mata gobe in Allah ya kaimu zamu zo... " kawarta ta fad'a from the other side, wayar is on loud speaker so taslem tana jin abinda take cewa, kai taslem ta girgiza mata tana whispering kice "tafiya zanyi... " rada mata, bakinta kawai Hindu ta kalla ta gane abinda take nufi, nan ta fadawa farida gobe zatayi tafiya amma zata fad'a mata ta kirata, ahaka sukayi sallama, amsar wayar tasleem tayi tana cewa "duk munafukai ne... Suna son su zo suga halin da nake ciki...salon ya k'ara auren su... Wallahi yanzu banason kowa... Ban so kowa yazo inda nake Nima Bazan je inda suke ba... Kalli abinda rashida tayi min.. Ta kwace min miji... " ta fad'a sounding very bitter, kallonta kawai Hindu take, she likes the new her, da ka ganta ka gane b'ata jin dadin komai, face dinta alone says all, "wallahi ummah tana sani yin abinda ban so... Ya zaayi inje un zauna cikinsu yayinda suke nunawa junansu kauna... " ta fad'a tana Dan zama kan kujera tare da kallon agogon bangon, shuru Hindu tayi b'ata amsa mata ba. Tana nan zaune har biyu da minti shabiyar, tsoki taja in a low voice ta Mike gabanta na faduwa, without saying anything ta Kama hanyar waje sanye da wanann jallabiyar da b'ata saka komai ciki ba, kana iya gane cewa babu komai ciki saboda yanda yake bin jikinta, gashin kanta na baje bayanta ta fita walking Kaman mara bones a jiki, takaicin ta js abinda zata gani as she's going in there. Yarima na tada rashida ta sake shiga bathroom tayi wanka saman ta fito daure da towel, b'ata iya zuwa Bangaren ta sai ta dauki jallabiyar yarima guda daya ta saka, yayi mata yawa amma it fits, Vail data shigo dashi ta yafa tayi sallah sannan ta koma ta kwanta feeling pains all over. Yarima na dawowa daga masjid yaga an kawo abinci, dauka yayi ya shiga ciki ya ajiye kan dining, bangaren rashida ya shiga ya dauko masu plates guda biyu for him and amarya ya dawo, setting dining yayi ya bude fridge dinshi ya dauko masu ruwan sha da drinks masu tsadan gaske ya ajiye sannan ya shiga ciki ya tarda rashida kwance ta ware legs Don samun iska, tana jin ya shigo tayi saurin rufe legs dinta, murmushi yayi ya shafa kanta "muje muci abinci... " ya fad'a rubbing her hair "aa kaje Kaci da matarka... Ni ban jin yunwa..." "aa... Kinsan I don't take no for an answer.... And you're MT lovely wife.. So tashi muje kici..." ya fad'a yana mikewa tare da Kama mata hannu Don ta tashi, "aa ni ban ci... " ta fad'a mashi kaman zatayi kuka "don't worry... Zan yi feeding dinki... Sai kin koshi ni zanci... Kinji babyna... " ya fad'a mata, sai lokacin ta yarda ta sauka daga kan gado, b'ata ankara ba ya dauketa suka zo falo, zaunar daita yayi taga babu tasleem, kou kadan b'ata ji wani remorse or what's so ever ba, she doesn't mind if she's gone, all she wants Is him to her self all alone, before tana tunanin in har ta sameshi kou da su hudu ne bata da matsala amma yanzu b'ata son ganinshi da kowa sai ita kadai, yarima spoon ya dauka tarw da Dan satan kallon kofar kou tasleem zata shigo amma b'ata zo VA har ya fara feeding rashida daga inda take zaune kusa dashi, bai b'ata spoon biyu bai Dan sata kallon kofar ba, ji yayi an bude kofar daidai lokacin da yake bawa rashida ruwa Tasha, idanuwa rashida tayi rolling without looking at the door amma tasan it's tasleem, yarima kallo daya yayi mata ya hangi chest dinta that is almost out, baisan sanda ruwa ya zubewa rashida a jiki ba, sa sauri ya dauke kai yana cewa "sorry babyna... " ya fadawa rashida, taslem b'ata ce komai ba ta zauna a free seat, sake kallonta yayi yace "don't ever come late again... " ya fad'a mata babu wasa but looking at her chest, her wonders why take da huge nippy, he will pay everything to see them naked, shuru tayi babu amsa kanta kasa kou daga idanuwa batayi ba, har cikin ranta tana tunanin ummah zata fad'a mashi ya rabu daita, kawai she believes what ever ummah says tinda tun tana yarinya b'ata taba yi mata maganr da ba gaskiya ba so this case ma tana ganin ummah zatayi mata maganin komai, hakan yasa taji a bit relieve cikin ranta, harde hannuwa tayi a chest alaman she's not eating, shi kuma kou a jikinshi ya cigaba da feeding rashida dake satan kallon tasleem, she wonders why she's not telling her anything, tunda taga tayi mata message take jiran in ta shigo ta zazzaga mata abinda ke ranta amma she's surprise da babu abinda ta fad'a mata, yarima kallon tasleem yayi yace "wai wait a minute... kun gaisa kuwa?.. " ya fad'a yana kallon both tasleem da rashida, shuru sukayi both "wallahi bazakuyi min zaman gaba a under my roof ba... Never... Now you tell me how old are you... " ya fad'a directing his question to tasleem, b'ata daga kai VA balle ta San if he is talking to her or not, "wato ke kin rainina ki kou... Wallahi kika kara Bari nayi maki magana sau biyu sai ba b'ata maki rai badly... Now how old are you!! " ya daka mata tsawa in such a harsh way daya razana tasleem, jiki na rawa tace "18.."harara yabita dashi sannan ya kalli rashida yace "baby Kefa....How old... " "22.." ta ams mashi kaman b'ata son Magana "you're older kenan... " ya fad'a mata sannan ya Juya GA taslem yace "ke greet her... Tunda ta girmeki... " yafada atakaice babu alaman wasa tattare dashi. Thanks [3/14, 6:39 AM] +234 703 008 7807: 62In baki biyaba kika karanta Allah yaisa. Pay before you read. Jimmmm tasleem taji, saboda abinda yace, b'ata saga ido ba balle tasan da ita yake,  she feel jimm because tana ganin bakinta dana rashida zai hadu since she became her husband's wife sam b'ata San ita akace ta gaida ta ba because dukda b'ata da wayau tasan hakan Abu ne Wanda kou duk duniya zasu taru a kanta bazatayi ba,  she can't greet her enemy kou da kuwa ta kai girman mahaifiyar ta,  not when the enemy is the one that makea her cry all night long,  taji ana cewa keep your friends close and  keep your enemy closer amma ita she will run away from anyone like rashida. Yarima kura mata ido yayi yana jiran yaji tayi magana amma shuru "hope you have not become deaf.... " shine abinda yarima dake jiran maganar ta ya fad'a, still b'ata daga kai ba as she's not expecting he is talking to her, "toufa... " yarima ya fad'a yana kallon rashida datayi relaxing ta kwaci gaisuwar tasleem then back to tasleem da kanta ke kasa ta gumke baki, "wallahi ranki zai baci... " ya fad'a kaman zai Mike,  da sauri tasleem ta daga kai cikin fargaba tana dan ja baya da kujerar da take zaune a kai "baki ji abinda nace bane... " ya fad'a sounding very tensed,  mikewa tsaye tayi tare da jan baya tana cewa "ni ban gane ba... " ta fad'a tana tale baki kaman zata fara sabon kuka,  kura mata ido yarima yayi in total confusion because she's so alluring, out of what to do ya kalli rashida da sauri yace "nace ki gaidata kafin ranki ya bace... Itace babba.. She's four years older than you... " ya fad'a babu wasa kou wani slacking amma duk Wanda zai ganshi yasan Don rashida taji dadi yayi hakan, "kambu.... Wallahi aa... " tasleem ta fad'a tana ja baya heading to the door, "ni kike cewa wallahi aa... " ya fad'a walking towards her amma idanuwanshi kan kirjinta,  "wallahi ban iya gaida wancsn munafukar.... " tasleem ta fad'a tana nuna rashida dake zaune looking at the drama,  kou kadan b'ata ji zafin sunan da aka kirata dashi ba because she's even expecting to hear more of it so she don't care for as long as tana da yarima nothing matters,  jin abinda tace yasa yarima juyawa ya kalleta sannan ya juya ga taslem yana cewa "yau sau naci ubanki... Badai baki da kunya ba... wait for me... " ya fad'a yana zuwa kusa da jnda take, da sauri tasleem ta bude kofar tayi falo da gudu da sauran strength dinta tana kuka cikin voice dinta da bai fita,  yarima bai daina binta ba har sai da ta Kai tsakiyar falo sannan ya yi gudu da karfi Don daman binta kawai amma dayake yasa nobody is watching sai yayi wuf ya kamata,  ihu ta saki amma babu Mai ji saboda voice bai fita sosai,  waist dinta ya Kama ya zagaya da hannu daya tayi wani irin zillo leaving all her weight in his hands, tsaye yayi kawai as she's so frightened yana jin yanda jikinta ke rawa kou daya babu kafarta kasa sai ihu take amma kou shi Don yana kusa daita yake jin ihunta if not babu abinda ke fita daga bakinta sai "ummah...ummahna!!!!" he can't help it but smile and shakes head saboda yanda ta makale a hannunshi ta shigar da jikinta kaf a jikinshi wai duk saboda kar ya doketa,  "kin... Rai... Na.. Ni...kou... " ya fad'a cikin stammer that seems so absurd at that moment , sake makalewa tayi jikinshi tana cewa "ni wallahi... Ban.. Gaidata.... Kuma... Sai... Na. Fadawa... Ummah... " ta fad'a tana rike da hannunshi dakr rike da waist dinta gam irin kar ta sakeshi ya doketa din nan,  "sakar min hannu... " ya fad'a mata,  her back is so press to his chest and her legs up high ta makale sama duk Wanda zai shigo zai iya tunanin rawa suke amma nan wai dukanta zaiyi,  dayan hannunshi ya saka ya tallabo kasanta dashi as his other hand is feeling weak Don da shi kadai ya riketa,  hannunshi dake waist dinta ya maida wajen chest dinta sai Kuma dayan a kasa wajen ass dinta,  da sauri ya dan juya Don ganin if Rashida is watching,  luckily b'ata biyoshi ba balle taga abinda zaj tada mata hankali Don yanda yake rike daita will surely kill her,  hannunshi na wajen ass dinta ya maido wajen karkashin knees dinta dayan hannun kan chest dinta pressing it in a way that gives him pressure,  she's so tinny compare to rashida,  she's so moderate and cute a hannun shi,  tasleem sakin wani ihun tayi Tana cewa "nonona... Wayyo zafi nonona.... " ta fad'a saboda yanda hannunshi ya danne mata kirji, bai San lokacin da ya saki dariya na seconds kaman biyu ba before saying. "uwar sharri... Sannu...yimin shuru kar in zaneki... " "na daina... Ka daina matse min nono... Wallahi sai na fadawa ummah... " ta fad'a cikin kuka Don ita b'ata dauki abinda yake mata cikin wasa ba,  kawai she takes as a way of another punishment,  jin tace zata fadawa ummah yasa ya sassauta rikon dayayiwa chest dinta amma bai saki completely ba,  "tou sauka daga hannuna... " was abinda ya fad'a mata cikin wani irin yanayin da cant be explained, "dukana...zakayi... " ta sake fad'a mashi "ki sauka kar in wurgar dake... " was abjnda ya fad'a mata still pressing her chest ahankali yana lumshe idanuwa,  jin abinda ya fad'a yasa tayi saurin sauke legs dinta Don tasleem is the type of person da batason daidai da pin ya taba mata jiki,  tana sauka daga kan hannunshi ya dauki free hand din ya dora kan cikinta tare da dan bending dinta yanayi kaman zai haye mata baya in a stylish way, new kuka ta saki tana cewa "wayyo bayana... Wallahi sai ba fadawa ummah... " ta fad'a tana kuka,  yarima rasa saliva yayi a bakinshi kaf kaman ba Wanda yayi sabon aure ba,  that's what real love is,  indai mutum na sonka Don Allah tou nor matter the circumstances true love will still survive one way or the other, her body feel so different despite yana cikin kaya ba naked ba,  she's so warm and so adorable,  "oh God..." ya fad'a cikin wata irin murya while  rubbing her stomach zuwa kasan marar ta,  tasleem b'ata dauki komai cikin abinda yake mata ba but it seem weird to her "sai na fadawa ummah... " ta fad'a still crying "me.... Zaki... Fad'a... Mata... " ya fad'a bending her a little while shima yana bayanta kaman zai haye bayanta,  she feels his weight and cry louder tana kiran bayanta,  she feels something hard a bayanta,  shi kanshi was surprise he is erected bayan duk sex dayasha daga jiya zuwa yau "shushhh... " ya fad'a cikin kunnenta,  "sai na fadawa ummah.... " ta fad'a cikin kuka sosai,  matsa boobs dinta yayi da wrist dinshi pressing it down ta saki ihu tana cewa "nono na... " again,  turata yayi gaba tare da matse manhood dinshi in between his leg "wato bazaki... Gaida ta... Ba kou... " ya fad'a standing like a man with k leg kawai Don kar taga erection, the look on his face look so funny, tasleem was seriously crying that Koh kallon shi batayi, tanajin ya saketa ta k'ara gudu zuwa kofar dakinta tana makale kafada tare da cewa "ban... Gaida... Munafuka... Mai fuska..biyu... " Tafada tana tsaye kofar Bangaren ta, kura mata ido yayi not knowing what to think,  ji yake kaman ya bita and get it over with,  he feels kaman bai San wata mace ba saboda yanda jikinshi keyi mashi "naji... Shiga ki bani waje.. " Ya fad'a mata calmly, cikin kuka ta bude kofar dakinta tana cewa "kuma sai na. Fadawa ummah... Kace in gaidata... Ai nice babba... Bani bace gidan nan kafin tazo.... " ta fad'a sounding so Matured, yarima couldn't help it but laugh "ashe kece babba... Meye amfanin ki tou... You're useless... " sabon kuka tafara yi tana cewa "ni wallahi am not useless... " tafada getting Ready to run inside as she open the door,  "lallai ma.. Wato rama zagin kike kenan... Zan Kama ki... Dukan tsiya zanyi maki... Worthless fellow kawai... " ya fad'a yana kallonta,  kaman ance ya juya sai yaga rashida tsaye tana kallonsu "wallahi zaneki zanyi... Wait and see... " ya fad'a sounding more harsh than all this while that they're alone, baki taslem ta tabe tare da kallon rashida daga inda take tsaye tace "kana tabani zan tafi gidanmu... " tafad'a daga inda take tsaye "ki tafi mana... Sai me... Who cares...rubbish kawai... " yafada clearly saboda rashida taji dadi ba Don he meant single word ba, harara ta watsa mashi tana shigewa Bangaren ta,  yarima juyawa yayi ga rashida still holding his manhood ya kasa tafiya,  yasan jt will be very weird ace daga zuwa yiwa taslem fad'a ya dawo da erection balle bai San how long tana tsaye wajen ba,  murmushi ya sakar mata yaga face dinta sam babu walwala,  fitowa tayi sanye da wannan jallabiyar tashi dake jikinta tazo ta wuceshi,  baiyi tafiya ba yace "baby ina zaki kuma... " ya fad'a having a very funny face, "zanje in dan kwanta..." "OK then...bari Nima inje in danci abinci... Daga nan zan shigo... Nasan very soon zaa kawo motar... " "OK... " ta amsa mashi atakaice feeling so angry,  duk maganar da yakewa tasleem b'ata ga anything serious in it ba,  if har after asirin da akwai son taslem tattare dashi then she knows for sure bazai dade before she becomes a dust bin a wajen shi ba,  ita kanta tasan asiri doesn't last for ever,  b'ata San ya zatayi da ranta if har akace yau asirin ya karye ba, tana shiga bangarenta ta rufe kofarta, before dinta ta shiga ta dauki wayarta dake kan gado,  miscall ya tarda rututu from family and friends,  har dana Amanda ta gani, b'ata kira kowa ba sai Amanda,  bayan few ringing tayi picking "amarya nawa oooo... You no want pick my calls again... " Amanda ta fad'a cikin zolaya "ba haka bane sister... Ina Bangaren shi... " "OK... Daman na kira inji ya enjoyment with the prince... " "hmmm sister fine... Guy din na fire.. Wallahi bashi da sauki at all.. Jiya zuwa yau kaman zai kashe ni... You need to see yanda nake tafiya now... " ta fad'a cikin sanyimurya, dariya Amanda ta dingayi sosai sannan tace "enjoy the prince my dear.. He is all yours... " ta fad'a mata, "sister  da akwai problem... Wallahi he still love his first wife fa... Kawai ina ganin pretend a idonshi amma if you see him kasan he loves that dry bone.... " rashida ta fad'a out of serious jealousy, "my dear wannan ba wani Abu vane... Kawai duk abinda kija fad'a mashi zaiyi...believe me kn kince ya rabu daita yanzu dole sai ya rabu daita... " da sauri rashida tace "ahhh no wallahi I won't say that... Zaisa uwarshi ta tsaneni... I know how much she love that fool... " ta fad'a cikin dacin rai,  "ai baki San wani Abu ba... Kou uwarshi sai ki rabasu... Kou me kika fada mashi dashi zaiyi amfani... Bashi da karfin da zaiyi gardama dake...what ever you want is what he will do.... " "wallahi na yarda da maganarki... Because yau ya saya min motar 11 millions plus.... Amma abinda ke cikin zuciyar shi fa.... Ni inason kar ya zama controlling dinshi kawai zanyi I want to be in his heart too.... " ta fad'a cikin serious way, Amanda that was shocked tunda taji ya saya mata motar Mai tsada tace. "wait you mean ya saya maki such huge car?.. " ta fad'a wondering hers is going to come huge "eh mana... " rashida ta amsa mata "chabdin ashe suna da kudi haka... " Amanda ta fad'a thinking if she should start demanding now or not "ai babu laifi... " "it's alright... Dear control him... He is in your mercy... So don't worry what his heart feels.. Alright? " "alright... " ta amsa mata. Tana nan zaune tayi deciding to stop him from seeing her, tana son tasleem ta gaji ta bar gidan, she Will make sure she looks like a zero behind a decimal point a gidan, ta haka zata gaji ta bar gidan da Kanta, tasan if hakan ne ya faru bazaa zargeta like if in shi ya korata gida ba( that's life for you, give and evil person an inch they will take a mile, before all she want was for him to notice her, tana ganin kou magana ta samu yayi mata bukata ta biya amma now she's thinking of having him all to her self, batason kowa ya rabi inda yake,) Yarima na komawa ciki ya zauna gaban abincin daya Kai spoon daya baki sai ya dade bai sake ci ba, he is so lost in thought, yasan he have feeling for tasleem amma tamkar anyi mashi katangar karfe daita, ba wai yana tunawa daita if she's not close ba amma if he sees her he feels so different, duk ya manta he is totally in for her, feeling din is gathering itself a bit by bit with the help of prayers. Tasleem kam tana komawa bangarenta ta kwanta tana hawaye, yanzu kam hawayen basu cika zuwa ba sai ta dinga humming in a low voice that shows she's in pain, she can't believe yana fada mata ta gaida rashida, it's something she can never do for any reason in the world, tayi bakin cikin hakan, tasan yanda akeyi a gidansu, uwargida ke daukan anything if an kawo, she chooses first kou da kuwa she's younger, shine Don ya raina mata hankali zaice ta gaidata, she will never do that, she wants to tell ummah amma kuma gani take ummah will still advice her to do it kaman yanda komai sai tace tayi babu komai,. Yarima zaije sallah asr yaga an kawo motar, he loves the car, da sauri ya koma ciki ya fad'a mata the car is here, da sauran strength dinta ta Mike ta sauya kaya zuwa doguwar riga ta yafa Vail ta biyoshi waje, idanuwa ta zaro tana kallon motar, it's so beautiful than even in pictures, hugging dinshi tayi nan waje tare dayi mashi kiss, hannu biyu ya zagaya waist dinta dashi, kallon su masu gadi suka dingayi, haka su Hindu was watching daga window amma tasleem Tana bedroom dinta so vata San abinda akeyi ba. Motar ta bude ta shiga looking so happy, kiss yayi mata sannan ya fita zuwa masjid. Da dare bayan sallah magrub ta kalleshi as he is setting the dining tace "baby pls kar ka Bari yarinyar nan ta sake shigowa nan tunda kou tazo ba abincin take ci ba sai dai ta hanamu natsuwa... " ta fad'a looking at his reaction, tsaye yayi for a moment kanshi kasa bending over the dining, it seem to be a very hard decision for him to make amma da gani bai da zabi "in kuma baka so shikenan... " ta fad'a sounding very angry d sauri yace "no baby... Anything for..you... I will stop her.. " ya fad'a wearing a smile that hurt like hell, "kuma pls ka bar zuwa inda take...kaga she's useless to you... B'ata da amfani gareka... So. Kaji Dani Mai amfani.... " ta sake fad'a mashi "alright... " ya amsa mata a takaice, "Thats my baby... I love you sosai..." ta fad'a tana karkada kirjin ta alaman jin dadi, "I love you too... " ya amsa mata sounding very captured. As ordered by ummah tasleem ta Mike ta taho p Bangaren yarima dukda tasan kou ruwa bazata sha ba, tana bude kofar ya daga kai tareda nuna mata hanyar waje, tsayawa tayi tana kallon shi tare da dan kallon rashida, sai taga rashida ta dan nuna mata yatsa a kofa tare da sakin wani irin murmushin daya Sakata takaici, bakinta ne ya fara kyarma kaman Mai jin sanyi, she's trembling daga inda take tsaye "out... " taji muryar yarima ya fad'a mata, daga idanuwa tayi ta kalleshi cike Da kwalla, he havr the look of total pity a face dinshi "kar ki k'ara shigo min... Apartment... Stay a wajenki... I don't want to see you at all... So don't come... " ya fad'a mata voice dinshi na rawa, still she was finding it difficult to take a single step daga inda take tsaye, dauke kanshi yayi daga kallon ta ya maida kallonshi ga rashida tare da sakar mata murmushin da ya fi Kuka ciwo, ahankali rashida ta Mike daga seat dinta ta koma kan kafarshi tare da daga jaw dinshi ta dora bakinta kan nashi, "Allah.... Ya... Isa... " was the thing taslem said under her breath as hot tears Roll down her eyes, bakinshi cikin na rashida ya daga idanuwa yana kallonta, he feels total pain maybe morethan her amma what can he do, he feels total helpless, baisan lokaci zaizo that the whole him will feel this helpless ba, tasleem kasa tafiya tayi ta tsaya, idanuwa Rashida ta daga ta ga she's still there ta zare bakinta daga na yarima tace "baby... She's still there.... Pls send her away... Sai kallon mutane take... " ta fad'a mashi tana shafa beard dinshi, "wai baki jin abinda nace.... I said... Leave Now....in har kika Bari na tashi.... I will deal with you... In a horrific way... " ya fad'a yana zaro manyan idanuwanshi, she really want to go amma she can't move, tana kallo rashida ta Mike daga kan kafarshi ta koma gefe guda ta tsaya alaman ya Mike, daga idanuwa yayi ya kalli rashida sai tace "do something pls... I want to eat... " ta fad'a tana harde hannu a chest dinta, she can't stop but look at rashida kaman mirror, "Allah.... Ya... Isa... " tasake maimaitawa finding it difficult to talk because of all event this hurts most, it hurt her to see besty giving room ayi mata such Abu, yarima mikewa yayi tayi kokarin daga legs dinta amma she couldn't, move her legs, "I said leave now... " yafada mata alaman bai son ya bugeta kuma if har ya k'arasa inda take he will have to do something to please rashida, still tana tsaye b'ata daga kafa ba, a fusace ya k'arasa inda take tsaye ya Kama shoulder dinta in a very hard way ya bude kofar yayi flinging dinta main falo, nan tafadi kasa ta saki ihu in a voice that is close to nothing ij serious pain as she feels like something have break within her. Tsayawa yayi yana kallonta for about 5 seconds sannan ya maida kofar ya rufe Thanks [3/14, 6:40 AM] +234 703 008 7807: 63Kou da ya maida kofar ya rufe bai samu courage Din dawowa ya zauna lokaci guda ba,  he stands there  facing the door looking straight at the closed Door kaman minti daya sannan ya samu ya saki ajiyan zuciya sannan ya juya ga rashida tare da sakin  murmushi yana dawowa ya zauna kusa daita,  hannu ta dora kan shoulder dinshi tare dacewa "baby kou kai bakaji sakata ba... Haka nan ta dinga damun mutane... Kalli da breakfast b'ata barka Kaci abinci cikin natsuwa ba so is lunch... Kaga yanzu mun huta.. " ta fad'a tana shafa shoulder dinshi "eh lallai kam... " ya amsa mata atakaice "am here for you babyna... Sam banason abinda zaisa ka bacin rai... I love you sosai... " ta fad'a cikin shagwaba, "I love you too my rashida... " ya fad'a mata, mikewa tayi ta dawo kan kafarshi tare dacewa "baby ban iya ci da kaina... All my joint hurts... Pls...feed me... " tafad'a kaman zatayi mashi kuka,  babu musu ya fara mata abincin feeling totally empty. Tasleem kam zama tayi wajen tana kallon kofar tana hawaye da hannunta na dama kan chest sai na hagu dafe da bayanta,  b'ata San haka duniya take ba,  she can't believe itace nan a haka all because of so much love and trust,  inda ta San haka love and trust yake da kou kadan b'ata aminta da rashida ba,  da kou kadan b'ata yarda ta b'ata zuciyar ta ba,  she never knows this is how love and trust bring people down,  gani take babu abinda zai taba kona mata rai kaman event daya faru yau,  Rashida has become a total stranger she doesn't know,  as she sit there crying she keep having memories of herself and rashida and how the relationship is,  She's too perfect to be suspected,  inda zaa b'ata alqurani ta rantse kan halin rashida she will swear with a peace of mind because of her perfection,  b'ata taba nuna mata any evil character ba, tasleem never wish anyone bad things because she's a good innocent girl but she right now tana wishing rashida all the bad things in life "in na cuce ki... Allah... Ya saka maki..." ta fad'a with such undiscripeable heavy heart, "if kou da sau daya...na cuceki Rashida...allah ya saka maki... Allah ya sa ki saka ni cikin bakin cikin daya fi na yanzu... " ta fad'a cikin kuka Mai ban tausayi, "amma wallahi.... In har ban cuceki ba... Kikayi min haka... Rabbi ya saka min... " ta sake fad'a breathing very hard, "rabbi ka saka min cikin gaggawa kar in mutu...rabbi kar ka kashe ni sai naga Sakayya.... Saidai in aminta da mutum laifi ne shine bazakiga Sakayya ba... Amma muddin yarda da aminci ba Haramun bane wallahi rashida sai Allah ya saka min.... Aliyu sai Allah ya saka min..." ta fad'a sounding very strong,  she have never talked like this all her life,  she was expecting kilan wata rana rashida will call her and sau sister kiyi hakuri kaddara ne ya sa na auri mijinki amma itace zata saka a wulakanta ta, ita da kanta ke nuna mata kofar fita daga dakin,  (jamaa ku bar zalunci... Wallahi ku bar zalunci... Haka nan mutum yayi hawaye saboda Kai balai ne wnada kou baka ga Sakayya nan take ba zaka gani nan gaba in a mysterious way, wallahi adu'ar Wanda ka zalunta bai taba faduwa banza,  kuma wallahi duk abinda kayiwa mutum kou min wayauka sai anyi maka,  and there's nothing bad in asking for forgiveness before it's too late amma wasu kaman arnan farko kullum cikin gumawa mutane suke amma  dayake zuciyar su ya gama bushewa common sorry can't come out of their mouth kaman sune aka dorawa girman kan duniya, tou adu'ar Wanda ka zalunta bai taba faduwa banza ba, kuma kou baa saka mata a nan ba zaa saka mata a chan,  you should be lucky if aka saka mata a nan because na chan yafi balai. When you're on your right don't joke be strong don't let any one push you down amma wallahi kar ka yarda ka zalunci wani.) Tasleem tafi minti goma nan zaune tana rantsuwar da sai ka rantse it's not coming out of the silly tasleem's mouth,  kou kuma sai kayi tunanin zana mata akayi saboda yanda maganar ke fita babu sassauci, she cursed both of them sannan tayi kokarin mikewa amma ta kasa,  abunka da lazy fellow,  nan ta zauna tana kuka tana maimaita Allah yaisa. Yarima kam rashida kawai ya bawa abinci yace "baby kin koshi?.. " ya fad'a while giving her soft drink "ka bani apple inci... I will be alright... " ta amsa mashi feeling like a princess that she's not, babu wasting of time ya dauki one sliced apple ya saka mata a baki,  tana cikin taunawa ahankali yace "baby...i havr to pray... Nasan yanzu an fara... Kinsan ba wani long time ke tsakanin  magrub da ishai ba... " ya fad'a yana kokarin mikewa daita "but baby abincin zai huce..." bai bari ta k'arasa ba sai yace "it's better ya zama ice da sallah ya wuceni..."ya fad'a mata atakaice,  ba komai yake yakewa ba sai Don yaga if taslem ta tashi daga wajen daya wullata,  he throw her pretty hard that he's afraid, kawai he wants to see if ta tashi daga wajen,  yana mikewa tsaye kafar rashida suka taba kasa,  tsaye tayi while he heads for the door, da sauri ta bishi tare dacewa "Nima Bari inje Bangarena inyi sallah... " ta fad'a tana binshi,  idanuwa yayi rolling daga inda yake tsaye gaban kofar sannan yace "OK... " ya fad'a yana bude kofa,  ganin tasleem nan zaune still crying breaks his heart into tiny pieces,  juyawa yayi ya kalli rashida ya daure face kaman bai damu da tasleem dake zaune wajen ba,  jin an bude kofar yasa ta daga kai daidai lokacin da rashida ke kama hannun yarima,  kaman babu kowa wajen suka wuce, Don jaraba sai da ta rakashi har bakin gate sanna ita ta dawo ta wuce dakinta tana kallon tasleem tana wani irin dariyar rainin hankali.  Yarima ji yayi kaman ya dora hannu bisa kai GA dinga ihu as he still met her there, inda ta tashi zai samu kwanciyar hankali a bit amma ganinta nan zaune is killing him, yana fargaban abinda zai je ya dawo because ummah will not take this likely,  tsayawa yayi a gefen gate dinshi saboda baa fara kiran sallah ba, klu kadan bai ganin laifin rashida with she's doing because he loves her totally amma kuma he knows yana son taslem saidai son rashida ya danne na ta,  hannunshi cikin aljihun jallabiya ya tsaya yana nazarin if he should go back into the house sai kuma yana fargaban haduwa da rashida,  kou kadan bai son tayi fushi dashi at all,  he wants to pamper her and getting her angry is not in his plan, sai da ya gama tsara abinda zai ce in case rashida ta ganshi sanann ya Dan buga gate aka bude mashi,  shigowa yayi walking into the pain parlour. Tasleem couldn't bare the pain of seeing them again so she decided to leave, not only leave the main falo but leave the whole house,  rarrafawa ta dingayi har bakin nata kofar ta sa hannu daga inda take zaune ta buga,  the door is not making serious noise but she knows in dai su Hindu suna falo zasu ji ta,  jin baa bude ba yasa ta rike handle din ta Mike tare da rike bayanta sosai,  murdawa tayi ta shiga still crying, babu kowa falo ta dinga dafa bango ta shige dakinta,  kasa tazauna a nan ta dinga kuka feeling pain from both internal and external,  tasan in ta fadawa ummah still cewa zatayi ta zauna hakan yasa b'ata fad'a mata ba ta rarrafa zuwa inda wayarta take ta kira mahaifiyar ta,  jin voice dinta alone make hajiya zainab she'd tears,  sam voice din bao kama dana lousy tasleem dinta,  her voice is totally gone,  "babyna.... Kin yi karanta da wannan jarabawa astagfurlah... " shine abinda hajiya zainab ta fad'a tana Jin yanda tasleem ke nishi,  "mummy... Gida.. Zan... Dawo... Wallahi... Kashe ni zasuyi.... Yace kar in sake shiga inda yake... Ya wulla ni waje... Mummy... Am coming home... ".shine abinda ta fad'a da kyar cikin so much pain,  hajiya zainab dafa bakinta tayi daga inda take zaune tana hawaye kuma baya son tasleem tasan she's crying,  she so much loves her daughter and her pain gives her more pain,  tunda maganar auren rashida ya taso kou bacci batayi tana tunanin halin da yarta take ciki,  saukin ma Don ummah is behind her,  she wish zata iya cewa ayi nullifying auren nan amma tasan her husband is not someone that listens to such rubbish,  kou da ta fad'a mashi yarima zai auri aminiyar tasleem cewa yayi he sees nothing wrong with that tunda addini bai hana ba,  so bai Bari a k'ara kawo zancen inda yake,  "baby...don't say... You will come back home... Dariya zaayi mana... " ta fad'a mata tana daidaita voice dinta tobe strong, "mummy... Ayi pls... I want to go back home...." ta fad'a cikin kuka "kin San daddy dinki bazai yarda ba.... Kou kin dawo baki hour guda zaisa a maidaki.... So pls my dear kiyi hakuri... Muddin yarda da aminci da mutum ba Haramun bane you will scale through .... Nasan Mune da laifi.... Mun amshi yarinyar da bamu Santa ba... We give her a huge place in our hearts not knowing she's on mission... Allah zai kalli zuciyar mu ya saka mana.... Kinji babyna... " "mummy... Dan Allah... In dawo gida... Har Allah ya saka min... Amma in na zauna nan mutuwa zanyi..."ta fad'a still crying "aa... Babu abinda zai sameki.... Just be strong for the sake of Allah,...kawai tunda yace kar kije inda yake don't go... Stay in your apartment,  duk inda zaku hadu har ki yarda kije... Barshi da amaryar shi... Insha Allah da kanshi da dawo gareki... He will be back begging for your forgiveness... So be strong my darling... " inji hajiya zainab, kukan taslem da bai fita sai ka kanga kunne tana saurara while her own eyes if full of tears too,  "pls baby kar ki fadawa mahaifiyar shi... Kar ki hadasu... Kinsan fulani tana sonki kuma zatayi komai Don ta faranta maki... Ki bar kai kararshi gareta... Kawai mu cigaba da adu'a...komai yayi farko zaiyi karshe" ta fad'a mata cikin rarrashi, idanuwa tasleem ta lumshe cikin tausayin kanta da rayuwar ta,  she can't believe her fairy tale life will be this huge mess,  in an fad'a mata zata shiga such matsalar a rayuwa she will swear it's a lie,  if an fad'a mata kukan shagwabar da takeyi zai koma na gaskiya haka sai tace aa it's not true,. Kasar carpet din ta kwanta facing up tana tunawa da abinda mum dinta tace kan accepting total stranger on mission,  she remembers how rashida came to her life unexpectedly from no where claiming to want a relastionshp with her,  which girl will do that if b'ata da mission, she made her love her so much because she's too perfect with no flaws,  ta aminta da ita, ita kanta taslem is thinking about how she talks too much about her life to rashida, she remembers rashida never talks anything personal about herself but saboda so da take mata she never noticed,  ita Kawai she will tell her what she sees and does, tasan bakinta da rashin hankalinta is among what put her into this serious mess,  inda wata ya auro kou kadan she won't care, amma this is hurting like crazy. ( I know da akwai mata da dama Wanda basu jin dadin gidan mijinsu because of such issues,  ba lallai ya kasance irin na tasleem ba but many ladies don't enjoy their matrimonial home because of wasu dalilai,  ku sani who ever makes you shed tears will cry more than you,  I pray for you that who ever is behind your sadness shall never find happiness, there will cry more than you cry Insha Allah,  but make sure your hands are clean,  some of what we go through today is a pay back in one way or the other kou kuma sins of the fathers,  so many times we pay for the sins of our parent but Insha Allah for as long as you have hope and good heart it will be well again Insha Allah.) Tana cikin sake sakr bacci ya dauketa kou sallah batayi ba. Yarima na dawowa yaga bai ganta ba,  he thought he will feel better but Allah kadai yasan yanda yake ji,  he feels so sad but can't do anything about it,  haka nan yana jin wani irin matsiyacin tsoron rashida that he thinks it's because he loves her so much kuma bai son abinda zai b'ata mata rai. Bayan sati guda Taslem b'ata sake fita daga Bangaren ta ba balle ta hadu da yarima,  amma tana kallon yanda suke fita da rashida kullum, yau ma tana kallo ta dawo ita ke tuki sabuwar mota da b'ataz? san it's a gift to her ba,  babu yanda Hindu batayi ba Don ta bar leka window amma data ji zaa bude gate sai ta dawo bakin window ta tsaya tana hawaye,  tun tana yi yanzu kusan kwana uku kenan b'ata hawaye sai dai ta kallesu ta saki ajiyan zuciya ta koma ta zauna,  duk ta fita hayyacinta kaman VA ita ba,  ummah cikin kiranta take a waya amma b'ata taba fad'a mata yarima yace kar ta sakr shiga inda yake ba,  she follows her mother's advice and was quite, the more tana zaune tana kallonta the more she falls for yarima,  she's not looking at him because she wants to see them together but because ya zame mata dole ta ganshi,  yanda masu sonshi na waje ke admiring dinshi daga nesa haka ita MA ta koma tana kallon shi staring at how he walks and talks while holding her hand, she looks at only him,  she feels she's being punished,  Don ya kamata taji ya fita ranta amma instead she wants him back,  kullum b'ata bacci sai adua da rantse rantse kan Allah ya saka mata, babu abinda take so sai Sakayya cikin gaggawa,  she made it clear to her mom kan cewa she loves him and she wants him to see her again and her moms reply was ki dinga adua,  she told her "ki dinga adua babu dare babu rana in har kina son mijinki...muma nan shi mukeyi  . So be patient komai zai daidaita again.. "shine abinda mum dinta ke fad'a mata,  hakan yasa ta dage da adua, kullum babu abinda take sai adua,  kou tana kwance ta Dan samu bacci data farka sai tayi adua,  she prays and prays amma duk sanda gari ya waye ta gansu tare sai taga kaman adu'ar ta bai amsa ba,  dazun she called her mum and was saying "mummy kaman adua ta bai amsuwa... Kullum mummy ina adua amma babu abinda ke faruwa... Kou inda nake bai zuwa sannan bai Ganni ba bai damu ba... Anya aduar nan yana aiki.. " b'ata k'arasa ba hajiya zainab ta hantareta dacewa "kar ki fadi hakan Don kar Allah yayi fushi dake.. Adu'ar bawa yana karbuwa amma ana gwada imaninka ne aka kou kana da imani... Wani zai yi adua for years amma abinda yake nema bai samu ba sabosa Allah yasa abin ba alkhairi bane a gareshi.... Wasu kuma in short time an amshi adu'ar shi an biya mashi bukatanshi... Wani kuma sai a lahira... " b'ata k'arasa ba taslem tace "mummy pls ban son sai gobe kiyama... " "keep quite and pray for the best...."ta fad'a mata a atakaice,  "tou mummy... Amma pls ina son in dinga zuwa makaranta da wannan zaman da nake a gida... Nafi son in dinga zuwa school pls..." "then ki tambaye shi... Ki fad'a mashi zaki koma school ..." "mummy how... Yace kar in shiga inda yake.. Ya zanyi... " "kar ki shiga one yake... Ki Bari in har ya zo fita sai ki bishi ki fad'a mashi... " ta fad'a mata.  "tou mummy... " ta amsa mata. Yau aka kawo ruwa daga lagos,  bisa umarnin Mai. Martaba aka shiga dashi Bangaren hajiya amina da itama ta rage kiba as a results of raba dare da take tana adua,  sam baccinta bai cika sabida dinta,  b'ata yarda asiri gaskiya bace sai da tagani  a zahirance,  kou kadan bai kiranta sai indai ita ta kirashi,  kuma in suna magana tankar ya gagara ya gama magana daita yake sallamarta kaman ba ita ta kira ba,  he seem totally different from her obedient child,  b'ata San abinda zai faru ba in har Allah bai rufa masu asiri aka karya sihirin da wuri ba,  an fadawa Mai martaba motar daya saya mata kuma it really get hajiya amina upset amman Mai martaba yace she shouldn't talk to him about it because ba zai sauya komai ba. Shi kanshi bai bacci sosai sai adua yake mashi. A gidan ummy kam babu zaman lafiya as abubakar ya sauya mata kaman bashi ba,  in tayi mashi magana babu abinda yake cewa sai yace "Hasbunallahu waniimal wakil... "it's the only reply she gets from him,  abubakar bai San it's serious ba har sai da yaji labarin motar da ya saya mata,  duk cikinsu babu wanda ya tba sayawa mace motar 11 million plus,  suma Mai martaba yaja masu kunne sosai kan vai son yaji sun yiwa Aliyu maganar komai. sunyi shuru amma they're boiling inside,  bawai kudin su ne matsalar su ba amma halin da Dan uwansu da kuma mahaifiyar su keciki, kullum in sun je gaidata sai tace "pls kuyiwa Aliyu adua,  ku saka shi cikin adu'ar ku.. Yana matukar bukatar adu'ar ku... " that's all she use to say,  b'ata taba bude baki ta fad'a masu ga abinda ke faruwa ba sai dai suka gano da kansu, sun San shakuwar dake tsakanin shi da ummah and they know abinda har zai hanashi zuwa gaidata must be serious,  in short yanzu duk Wanda ke cikin family din yasan something is really wrong with Aliyu saboda yanda ake fadin ayi mashi adua a masjid din Mai martaba. Thanks [3/14, 6:40 AM] +234 703 008 7807: 64dont read if you didn't pay, if you do you owe me. Wajen karfe shadaya Nadare Mai martaba ya shigo Bangaren fulani kaman yanda ta saba, kan carpet ya tardata da hannunwanta biyu sama tana adua, this is how he use to met her this days,  kullum in zai shigo zai ganta zauna kan carpet tana adua,  kuma in yazo ya tafi tq cigaba da adu'ar ta,  she can sit there har zuwa biyun dare kafin ta kwanta,  tana ganin ya shigo ta shafa adu'ar tare da amsa mashi sallama, "fulani pls take it easy Ion yourself.... Duk kin rame... Kin dai San ba lafiya gareki ba kou... "yafada cikin damuwa sosai yana kallon yanda idanuwanta suka koma ciki,  murmushin karfin hali ta saki tace "Mai martaba wane kwanciyar hankali gareni dana da cikin halin da ban sani ba.... " "he is alright my dear... Wanann yaron shi yana kawo feed back kullum yace lafiya lau yake... " b'ata Bari ya k'arasa ba tace "Mai martaba he is physically alright... Amma  he is not spiritually... Yazaayi hankalina ya kwanta..." kasa maganr tyi as she starts crying,  she feels pain sosai wai danta a hannun mace,  Allah Kadai tasan abun dake faruwa, "wallahi bakin ciki yayi min yawa... Ga yar mutane chan nasan it's not alright with her despite she's not telling me anything this days... Dan Allah Mai martaba zan je gidan gobe da dare...."shafa shoulder dinta ya dingayi yana cewa "haka nan sai ki Kama zuwa chan gidan.... Tun da kike kin taba zuwa gidan yaranki ba dai su suzo ba... " cikin kuka tace "na sani amma wannan it's a different case... I want to go see things for my self...inason ganin tasleem... Inason ganin Aliyu... Pls let me go... "bai Bari ta Kai karshe ba yace "it's alright.... Kije.... Hope zaki tafar masu da ruwan ba sai an aiki wani ba... " "sosai Mai martaba.... Zan Kai masu da kaina... I will add more shopping for them...kasan mugun mutane a very smart... Tana iya gane cewa da akwai wani abu cikin ruwan... So I will add somethings for them... " "OK... Shikenan.... Allah ya kaimu... Pls don't tell that girl anything.... Kar ki nuna mata da akwai wani abu.. " "ka kwantar da hankalinka.... Sam bazanyi hakan ba... " ta fad'a mashi with assurance,. Nan dai suka cigaba da hiran su kan Aliyu. Babu abinda take cewa sai she missed him sosai Don in ba kasar ya Bari ba basu taba dadewa haka basu hadu ba,  tun da aka saka bikinsu da rashida bai sake zuwa gidan ba kuma yanzu satinsu guda da aure. A Bangaren yarima kam har yayi adding weight Don shi da Rashida suna kula da junansu sosai, she never leave him for a second,  sai dai in zai fita masjid,  shima she will escort him to the gate sanann ta dawo ciki,kana iya rantsewa cewa babu kowa gidan sai su biyu, he never show interest in seeing taslem dukda he wants to, kullum da dare in sun kwanta  bayah sun gama sex dinsu sai ya jawo rashida ya dinga shafa mata Kai har tayi bacci amma dayayi kokarin sauka dga gado sai ta rikeshi tare da makale mashi a jiki,  haka zau koma ya kwanta bai da choice, she havr total control over him,  duk abinda tace yayi shi yakeyi without thinking twice,  tun b'ata kwana uku gidan ba yake fita daita zuwa koyan tukin mota bisa umarnin ta, he feels nothing about it,  kou da zaa zaunar dashi a fad'a mashi he not doing the right thing by not seeing tasleem ba zai gane ba, kawai he feels comfortable da abinda yakeyi despite he misses her. Jiya bayan sun dawo daga koyan tuki sunyi dinner tana zaune kan kafarshi ta makaleshi kaman  wata new baby sai sakin calm breath take feeling so happy and fulfilled,  shi kuma daga shi sai three quarter da kuma white singlet yan shafa kanta ahankali yace "baby... " daga idanuw tayi ta kalleshi,  "naam... " ta amsa mashi "inason zuwa ganin ummah... I miss her sosai... " yafada inform of seeking permission from her "baby yanzu sai ka barni nan ni kadai ka tafi gidanku... Ni dai aa... "tafad'a mashi cikin shagwaba, "OK muje tare tou... " yafada mata,  " baby no.... Kar muje tukun... Pls it's our honeymoon time... We should be together always..."tafada mashi, "OK... Shikenan... " ya fad'a yana kwantar da kanta kan chest dinshi,  kawia she's afraid yaje a dinga zugashi yazo ya tsaneta,  she don't want anything da zai rabata da yarima,  she so much loves him that she will rather die than leave without him.  Shuru yayi kawai yana shafa kanta har aka kira ishai yaje yayi ya dawo yana kallon kofar part din tasleem. wace gari Hindu  ta kalli tasleem dake zaune kusa da window tana kall0n gate rike da mug din tea da in tayi sipping sai ta mance da taste din tea din kafin ta sake sipping tace "hajiya wai me zai hanamu koma dayan Bangarenki...tunda kinga kin kwana biyu nan ciki... " tafad'a mata,  tasleem that is lost in thought kallonta tayi tace "hindu kou na koma wata Bangaren zai ragemin abinda ke cikin raina ne?... " "aa... Amma sabon wuri na da ban shaawa.... Dan Allah mu koma... "ta fad'a mata, "tou... Amma ku. Zakuyi komai fa... " tafad'a mata,  tsalle Hindu ta daka tana cewa "wannan badamuwa bane.... Haka nan mun bar waje babu Mai kwana ciki... Nifa shi yasa bana shaawa kou da zanyi kudi inyi gida Mai yawan dakuna... Don sai aljanu su tare maka a gida baka sani ba har wajen ya gagareka zama... " murmushi kawia tasleem ta saki bata k'ara cewa komai ba ta maida dubanta ga window waiting taga yarima taje ta tambayeshi maganar zuwa school dinta,  "Bari inje in duba inga abubuwan da zamu bukata a chan... Sai kuma in dawo in shirya kayanki.... " tafad'a mata tana kokarin juyawa, da sauri tasleem tace "aa.. Ki Bari... Su fita... " tafada mata atakaice,  babu yanda ta iya ta koma ta zauna. Tasleem na nan zaune for over an hour looking at same spot amma basu fita ba. Kai ta dora kan saman kujera tare da kudundune legs dinta kan kujerar da take zaune idanuwanta kaman na Mai jin bacci sanye take jallabiya yar Saudi black,  she's not really good in using bra so she's not wearing any,  jallabiyar is very silky duk ya bi jikinta daga inda take zaune despite it's wide a bit. Bata minti daya bata daga Kai ta kalli window din ba, sai wajen 11 ta hangeshi ya fito sanye da farar shadda tas looking so breath taking,  she was praying he is alone amma sai taga rashida tana sauri bayanshi Tasha lace skirt da riga,  kaman kar ta fita amma kuma she really need to go back to school,  da sauri ta saka palm supers dake gaban kujerar da take zaune ta Kama hanyar waje kou dankwali babu a Kanta sannan the shape of her boobs is perfectly showing, babu wasting of time ta isa main falo ta bude ta fita, kafin ta fito har sun shiga mota an bude masu gate,  yana juya kan motar ya hangeta ta fito,  inda yake kallo Rashida ta kalla ta ja wani irin matsiyacin tsoki tare da cewa "uwar nuna gashi... Allah ya bawa larabawa hakuri... " tafad'a cikin kishi sosai, yarima kasa tuki yayi ya tsaya staring at her,  she walks like she's cat walking which rashida thinks she's doing it intentionally because of yarima amma She's use to it, she's not doing it for anyone, "amma wanann matar nan take bata da hankali.... Kalli yanda kirjinta ke nunawa... " ta fada kaman ta fashe da kuka saboda bakin ciki, yarima was speechless as she walks towards inda suke,  seeing her again rise the hidden feels,  he was staring at her face until rashida talked about her chest,  sauke idanuwa yayi zuwa kirjinta yaga yanda suke da moving with any step she takes , hannunshi na rawa ya dora kan mabudin motar ya bude,  yanda yq fito yasa tasleem tsaye chak ta kasa tafiya saboda tsoro,  he walks with so much anger that she feels like turning and run away,  kawai wani irin damka taji yayiwa hannunta ya fara janta zuwa main falo,   she trys to walk  but ina he is faster than her, sai da ya jata suka shiga falo ya wullata ciki yana cewa "ke yar iska ce kike yawo da kirjinki bude..." yafada in serious anger and temper,  baki ta turo tana shirin kuka ta kalli chest dinta ta kalleshi , kafa ya daga kaman zai shureta yana cewa "dan ubanki wa kike nunawa chest dinki...wato this is what you havr been doing kou... "yafada cikin matsanacin kishi,  he feels like his heart is coming out through his throat, kaman ya dinga kuka haka yake ji saboda kishinta,  da sauri ta ja baya but she can't talk sai kallonshi kawai take cikin tsoron kar ya bugeta,  "sau nawa kina fita haka?.. "  ya fadamata taking another steps towards her despite she's so frightened and moving backward. "ban... Taba... Ba... " ta fad'a cikin serious fear sabida he is terrifying her da both voice da kuma idanuwan shi, "kar ya kike dan ubanki... In baki taba ba ubanme ya fiddo ki yanzu... "ya daka mata tsawa cikin tashin hankali tana Jan baya tana cewa "wallahi... School... Nazo... In. Tambayeka... Zani... " tafad'a tana fashewa da kuka "tou Don zaki tambayeni zuwa school shine zaki taho da nonuwa luhu luhu haka... Wallahi ubanki zakici... If I ever see you two tiny legs out side sai na karya su... Stupid...banza village girl... "yq fad'a da sauri yana kokarin juyawa, kuka ta farayi sosai, ganin zai fice yasa tace. "school... din ...fa?" ta tambayeshi cikin kuka, juyowa yayi ya sake dawowa gareta yana cewa "Mongo park babu inda zaki.... Allah yasa kece lecturer din dake koyarwa baki zuwa... In short na Sake na ganki waje wallahi sai Ranki ya mugun baci... Shegiyar kina yawo da nonuwar da yake mallakina wasu suna gani... I will have time to cure all this your madness and stupidity... Idiot... " ya fad'a yana nuna chest dinta then he is lost at looking at the chest that move at each breath she takes in and out, he was so lost in looking at her when sukaji ana cewa "baby Kai nake jira fa... Haka nan ka barni zaune cikin mota... " inji rashida dake tsaye a bakin kofar main falo, da sauri ya juya gareta yana cewa "baby am sorry... Let's go... "ya fad'a walking towards her, nan ta zauna tana kuka ta zuba masu ido ya Kama hannun rashida suka wuce daga gidan. Cikin kuka tasleem ta koma bangarenta ta dauki wayarta ta kira mum dinta ta fad'a mata abinda ya faru, nan itama hajiya zainab ta dinga mata fadar me yasa ta fita bata rufe jikinta ba, she nag her so much kan kar ta k'ara haka and deep down she's happy at least yana kishinta, That shows he cares about her. Hindu kam tana ganin motarsu ta fita ta dawo sabon Bangaren tasleem tana duba kayan dake ciki, only few things ta maido new side din sannan sai kayan sawan tasleem da nasu Kawia suka maida chan, su suka fara komawa while tasleem na bacci. Ummy kam abinda mijinta ke mata ya fara damunta, he is locking her out of his heart and that is paining her so much, bai taba behaving haka ba tunda sukayi aure, kou da kuwa sun samu misunderstanding da kansu suke sasanta kansu without third party amma yanzu babu fad'a babu zagi ya Diana cin abincinta sanann ya fita harkar ta completely, da tayi mashi magana sai yace Hasbunallahu waniimal wakil which she doesn't understand why he saying that, she doesn't know he is seeking refuge from the evil in their family, kawai yana tunanin har da hadin bakinsu rashida tayi nasara kan danuwanshi, so dole yayi maganinta, he don't mind leaving her for good. Just like that rashida tayi tarnishing good image din family dinta because of her own greedy interest, da akwai family da zaka taba Kaci bulus but some family are hotter than fire itself, sanann some family are very watchful of what happens around them, kou kadan rashida batayi tunanin who the family are ba kawai tabj son zuciyar ta. Ummy ce bakin bed room din yarima abubakar sai faman knocking take amma kaman babu kowa ciki, tafi minti talatin tana bugawa bai bude ba, zama tayi nan bakin kofar tq fara kuka tana cewa "noor ban San abinda nayi maka that warrant such treatment ba... Ban San why you're treating like this ba... Pls in da akwai abinda nayi maka tell me Don Allah... Wallahi wannan attitude you're giving me is killing me... " ta fad'a cikin matsanacin kuka, still shuru nobody is saying anything to her, "baby me nayi maka pls... Kou me nayi pls ka fadamin zan nemi gafsrka like I always use to... Pls tell..." tafad'a still crying, she spent almost an hour a bakin kofar yarima sannan aka bude kofar, fitowa yayi cikin shiga ta alfarma yq fito rike da brief case face dinshi sam babu walwala, zata taba shi yayu saurin cewa. "don't you dare... Ni ban kamu ba... You may want to try again... "ya fad'a yana kokarin wuceta giving her enough space kaman yaga dodo "Inna lillahi waina ilaihi rajiun... Noor Meye maanar maganar da kayu min.... Wallahi ban San inda ka dosa ba..."ta fada tana kuka har da majina, baki ya tabe ya wuce ta kaman ba ummy that he loves so much ba, haka nan. Ta fita ranshi completely, asalima he's afraid of her gani yake she have been doing things to him all this while shi yasa he loves her unconditional despite four children, binshi ta dingayi tana kuka har suka isa falo tana rokanshi ya fad'a mata meaning din statement da ya fad'a mata amma kou juyawa bai yi ba balle ya tanka mata, rike bayan rigarshi tayi ya juya a fusace ya ingizata yana cewa "don't you dare touch me again until you undo what you people Did...that's the only way da zamu samu zaman lafiya a gjdan nan ..if not mu zuba mu daku... " ya fad'a mata yana nuna ta da yatsa daga inda take zaune a kasa tana kuka, what he says seem so awkward to her, gani take he is going insane for what he is saying, she can't figure out abinda yake nufi tunda she's innocent, kou kadan she doesn't have a single clue, . "pls ban gane ba... " ta Fad'a cikin kuka, kou sauraronta baiyi ba ya fice daga falon heading to inda motar shi ke tsaye. Ba karamin tashin hankali ta shiga ba, gani take someone havr poisoned her husband against her, batasan sins of her sister is affecting her ba, sannan tana cin ribar wanann shurun datayi bata fadawa mum dinta halin da rashida ke ciki on-time ba, cikin hawaye tq kira mami tana fad'a mata abubuwan dake faruwa for the past four days a gidanta, "tou fa..." inji hajiya asiya, "mami pls do you understand abinda statements dinshi ke nufi?.. "ummy ta fad'a cikin kuka "wallahi Nima wanann abun ya tsaya min a rai... Me akayi da zaayi undoing... This statement is so awkward...ki tambayeshi abinda hakan ke nufi pls... " inji hajiya asiya cikin damuwa sosai, "mami kou maganar bai yarda yayi min... " "subhanallah... My enemies are at work... Daman gari ya dauka cewa yarima biyu sun auri yarana... Now see This...wannan wane irin Abu ne... " ta fad'a kaman zatayi kuka, babu abinda ke tashi sai kukan ummy "dear ki bar kuka... Adua zakiyi... Our enemy shall not laugh over our matters Insha Allah... Adua zamu tashi dashi... Rabbi zai kauda mata duk wata sharri dake tattare da gidajenmu... Pls stop crying kinji kou... " ta fad'a mata cikin rarrashi. Nan dai ta samu tayi shuru ta Mike taje tayi alwallah tayi sallah tana rokon Allah ya kauda wata sharri dake neman shiga tsakanin ta da mijinta. (mutane masu irin hali na rashida Wato selfish people, mutanen da zasuyi Abu bazasu damu da wasu ba sai kansu kuji tsoron Allah, many people will get hurt all because of your selfish ambitions, ya mutum ya kare da hakkin mutum daya tal balle mutane da dama, many eyes crying because of you and many tongue praying because of you alone, ina zaka da wannan balain like me nasan mutane da dama suna magana ta amma nasan bani da hakkin mutum daya tal a cikinsu so wannan nice a gaining part,but haka nan mutum ya dinga zubda hawaye all because of you alone, kou ke zakayi put yourself in the position, in ni akayi wa haka how will I feel, will I feel OK or I will feel bad, the moment kana chewing before spitting believe me you will try to be a good person, nasan at times da akwai sharrin shaitan but try not to hurt others for the sake of your happiness, remember nothing last for ever. Am not perfect but you can be. So Allah ya Rufa mana asiri duniya da lahira Amin.) Tasleem na tashi daga bacci ta shiga wanka ta fito da alwallah tayi sallah, tana bude wardrobe dinta Don saka kaya sai taga babu some of her clothes, Fitowa tayi falo taga babu kowa, sai lokacin ta tunda da maganr sake another apartment, dukda She's in pain sai da ta saki murmushi, komawa ciki tayi ta dauki hijab doguwar ta saka har kasa ta fita zuwa new Bangaren, hijab dinta sai Jan kasa yake sabida fadan da mummy dinta tayi mata kan barin jikinta waje da azaban dake jiran such person ya shigeta sosai, hakan yasa ta ta saka long hijab dukda ba fita zatayi daga gidan ba. Tana shiga ta tardasu kitchen sai faman hada masu lunch suke, gaidasu tayi ta tambayi Hindu inda ta Kai mata kaya ta fad'a mata inda suke sannan ta fita taje ta saka wasu kayan. the day went like her previous days nothing much just sitting insame position looking at the window dukda ba sosai take ganin gtae kaman na farkon ba. Bayan sallah magrub ummah ta iso gidan da driver sai masu hidima guda biyu mota biyui suka zo dashi daya ita kadai sai dayan masu hidiman ta da kayan da data sa aka sayo mata. Sam Allah bai Sa tasleem ta ga shigowar su gate ba, da sauri Umar ya shiga main falo yana kiran Hindu while ummah na biye dashi walking majestically, da sauri Hindu tace "kaman ana kirana.. " ta fad'a tana mikewa, kofar part da take ta bude taga ummah tsaye, da sauri ta je ta gaidata suka shigo tare, taslem na kallon kofar taga ummah, da sauri ta murza idanuwa ta sake bude su, ummah ta gani tana ware mata hannuwa, kaman new mad person ta tashi da gudu ta fada jikinta tare da fara kuka. In kika karanta baki biya ba Allah yaisa, novel dina na kudine shiyasa tun farko na rubuta maku free pages, Thanks[3/14, 6:40 AM] +234 703 008 7807: 65 Don't read if you didn't pay, of you do I owe you, masu karanta bati mun kinsa Hadewa,🤣🤣🤣 Bayanta ummah ta fara shafawa zuwa silky hair dinta,  "gimbiyata I miss you so much... " shine abinda ummah ta fadawa taslem dake makale daita kaman she have stayed hundred of years without seeing her,  kuka kawai take while she is tighting her grip "ummahna..."tasleem tafad'a cikin kuka sosai,  "naam gimbiyata.... "ta amsa mata daga inda su biyu suke tsaye,  "ummahna... "tasake fad'a Tana kuka, "gimbiyata... Haka zaki tarbeni...first time in your house?.. " tafad'a mata cikin calmness, da sauri tasleem ta daga kanta da face dinta jike da hawaye, hannun ummah ta rike zuwa kan kujera ta zauna, ummah sai kallonta kawai take with her love all over her,  "gimbiyata I miss you... "ummah tafad'a mata,  kan hannun kujerar da ummah ke zaune itama zauna a hannun kujerar Tana kallon ummah da wet face dinta,  ummah too was looking at her Tana kallon yanda ta rame kaman ba Lively Gimbiyar ta ba,  hannu ummah ta daga sai ga masu hidimarta sun bar wajen sun koma main falo inda su Umar ke ta fad'a shigowa da kayan da ummah tazo dashi, su Hindu suka bi bayansu. Hannu tasleem tasa ta goge face dinta tanacewa "ummah Bari in kawo maki ruwa... " ta fad'a Tana kokarin mikewa, hannunta ummah ta Kama tace "don't worry gimbiyata...meke damunki kika koma haka alhalin kullum kina fad'a min lafiya lau kike... "ummah ta fad'a Tana murza hannunta ahankali,  shuru tasleem tayi hawaye na futa daga idanuwanta sannan she's thinking of yanda mum dinta ke fad'a mata kar ta dinga fadawa ummah halin da take ciki Don kar ta dinga yiwa Aliyu yawan fad'a Don hakan na iya sake jawo wasu matsalolin da zai sa ya dinga cutar da ita tasleem din "babu komai ummah na... " tafad'a Tana dan goge face dinta da hancinta, "gimbiyata ban sanki da karya ba... I know you to be a truthful person... Ina iya maki rantsuwar baki karya sai dai shirirta.... So pls tell me abinda ke damunki.... "ummah ta fad'a mata cikin sanyin lafazi "ummah... Ba... Komai... " ta fad'a mata cikin hawaye "darling gimbiyata.... Fad'a min abinda Aliyu keyi maki..  Suna cutar dake kou... " ta tambayeta, shuru taslem tayi "yana zuwa wajenki?.. " ummah ta sake tanbayarta Don tasan exactly why this sweet girl turned like this, ahankali tasleem ta girgiza mata Kai, "ummah... Yace... Kar in shiga inda yake... " "ikon Allah... Since when... ".ummah ta fad'a sounding very angry "ummah tun wace garin auren..." cikin anger ummah tace "and baki fadamin ba?... When have you changed this much.... Dukda it's good ki koyi sirri those that include me too?.. Haba taslem ke yata ce... Kan kafata kika tashi... " "ummah... Sorry... Ba haka.. Bane... Ban son kiyi mashi magana ne... Kar ya doketa... " ta fad'a  fada voice dinta na rawa "Inna lillahi waina ilaihi rajiun... Gimbiya Aliyu na dukan ki ne?.. " ta fad'a sounding very disturbed, da sauri ta girgiza Kai Tana cewa "aa ummah.... Bai dukana... Amma Dan Allah kar ki fad'a mashi komai... Alfarma daya nake nema...ummah pls ki fad'a mashi ya barni in dinga zuwa school... Ban son zaman haka nan... " ta fad'a sounding very matured than ummah ever knew her,  "yana ina?.. " ummah ta tambayeta,  da sauri taslem ta Mike ta leka ta window before ta juyo ga ummah tace "ummah basu dawo ba... " ta fad'a Tana dawowa wajen ummah looking very cold,  ba karamin tausayi ta bawa ummah ba,  she feels her pain,  kou ita da take zaune lafiya da kishiyoyinta knows how it hurt kaga mijinka ya fita da kishiyarka especially when you are the first wife,  she feels like crying as she stares at tasleem walking back to her,  ajiyan zuciya ummah ta saki tare da breathing out heavily sannan tace "gimbiya... Kina son mijinki kou aa... "ta tambayeta, shuru tasleem tayi as she knows she's dying for him, it's as if ana punishing dinta da sonshi, "feel free ki sake fadamin kaman yanda kika fad'a min last time... " " ummah inason shi... Amma... "b'ata k'ara ba ummah tace "babu amma.... kawai I will tell you in har kinason mijinki ki dinga adua kaman yanda nake fad'a maki kullum....gimbiya yanzu bacci ba naki bane... You are no more a child... Kinga irin jarabta da Allah ya jarabceki dashi... This is to make you strong... Adu'ar mace yana da tasiri sosai a rayuwar mijinta...so it's your duty to stand up and win this battle... Gimbiya bazaki San what we have been through ba... But gaskiya will always prevail... So win this battle,,"ummah ta fad'a mata cikin command,  "ummah... Ina adua.... Amma ummah ya zabi rashida over me... Baya sona....ita yake so... Ummah wurgani waje yayi tare da fadamin kar in sake shiga inda yake... "ta fad'a Tana fashewa da new tears "this whole thing is the mess you created...."ummah tafad'a sounding very bitter,  "yes ummah.... I know... I trusted the wrong person... " "very good..yanzu da kika gane sai ki tashi tsaye and correct your wrongs.... Fight this battle... Let me tell you real mace never steps down for her fellow woman... Duk ta dinga zata bullo maki kema ki sauya ta wata hanya ki bullo mata...only weakling give up... " "ummah kou da kuwa mijin is on her side?.. " "yea... kou da kuwa mijin is on her side... kawai zakiyi tunanin how relationship dinku yake before she comes in... in har da akwai love kafin a samu third party then you won't give up saidai if daman you know he doesn't love you from the beginning..." "ummah yace yana sona... Yace zai kaini different countries...." ummah b'ata Bari ta k'arasa ba tace "then pray so That all what he said should come and pass...allah is with you my love..  Ki bar kuka haka nan... Ki sani Insha Allah gjdan nan zai koma kaman yanda yake da... " da sauri tasleem tace "ummah Allah yasa.... " "Amin my dear... ".ya fad'a mata,  "yanzu ki tashi ki gyaro face dinki a take me round your house... Daman tunda fav ke ginin nan ya dage inzo in gani nace sai yayi aure.... " murmushi tasleem dake jin kaman an b'ata energy drink ta saki tare da mikewa. Samun Mai baka good advice when you're in pain and agony alone is a blessings especially when the advice is coming from a wise woman like hajiya amina. Ciki ta shiga ta wanke face dinta feeling so new,  haka nan her pain is gone for the moment, gogewa tayi da towel ta fito zuwa ga ummah,  hannunta ummah ta Kama ta Mike tsaye, "ummah muke kiga bedrooms dina... " tafad'a rike da hannun ummah Tana tafiya da sauri saboda just like That She's excited again, "gimbiyata slow down kinsan ina da matsalar kafa kou   "ta fad'a mata,  "sorry ummah na... " ta fad'a mata heading to one of the bedroom,  nan dai ta nuna mata suka shiga dayan, atakaice saida suka shiga all the four bedroom sannan suka fita zuwa part din da suka Bari,  nan ma ta nuna mata ummah sai faman santin kayanta take Kama wata kawarta, suna gama zagaya wanann Bangaren suka dawo main falo,  nan taslem ta nuna mata two parts din rashida daga inda suke tsaye sai kuma Bangaren hydar, "ummah muje kiga compound din... " tafad'a mata. "aa... Kawia dai muje ki kaini Bangaren Aliyu... "tafad'a mata,  Dan marairacewa tasleem tayi before saying "ummah in ya dawo ya tardani ciki..."b'ata k'arasa ba ummah tawatsa mata harara tayi saurin yin shuru,  gaba ta shiga zuwa Bangaren Aliyu while ummah na biye daita,  kofa ta bude suka shiga ciki,  koina look quite OK,da akwia takeaway biyu kan dining da ragowar abinci ciki sai cups guda biyu, dan b'ata rai ummah tayi tare da tabe baki amma b'ata bar tasleem dake kallon position dinta da take zama before rashida took over ta ganta ba, ahankali ta taka zuwa wajen bed room dinshi ta bude, abinda ta gani yasa tayi saurin maida kofar ta rufe tare da jin wani irin matsanacin kishi,  Wato rayuwa kenan,  people will publicly tell you kar kayi kaza babu kyau and su kuma zasu dingayi, ita kanta do call her self with a gigantic fool,  ummah saw her reaction wanda yasa ita da kanta ta bude bedroom din,  pant da bra din rashida ne kan pillow Din gadon sai kuma wasu red lingerie a kasa,  tsoki ummah taja Tana cewa "mace b'ata gyara wajen bayan ta tashi ?..." ta fad'a sounding angry,  juyowa tayi ga tasleem da kanta ke kasa tace "don't ever do that ...make sure ki gyara koina kou da kuwa zako fita daga bed room dinki... Hope am clear... " ummah tafad'a mata to make her feel better, Kai tasleem tadaga mata, kofar ummah ta rufe tace. "duba min fridge da akwai ruwan sha... "ta fad'a mata,  baki tasleem ta turo tana cewa "ummah baki sha ruwan wajena ba sai nashi?.. " ta fad'a cikin tsatsan shagwaba,dariya ummah tayi tace "ni ba sha zanyi ba... Just check it for me... " ta fad'a mata, murmushi tasleemta saki sannan ta nufi wajen fridge dake kusa da dining, budewa tayi taga robar ruwa kaman biyar sai drinks, "Kingani ummah..." ta fad'a mata, "OK... Na. Gani... Da akwai wasu fridge din ne anan Bangaren?... " "yes ummah da akwai daya a bedroom dinshi, sai kuma daya a kitchen... " ta fad'a mata, "alright...yanzu ki dubomin suma da akwai ruwa ciki?.. " ummah ta sake ordering dinta, it's kind of good fa b'ata Tarda yarima gida ba, Tasan in yana nan tayi what she's doing now matarshi zatayi suspecting wani Abu, "nidai ummah ban son shiga bedroom dinshi in gan kayanta... " b'ata karasa ba ummah tace "pls do what i asked you to do... Bani da lokaci... " ta fad'a mata atakaice, da sauri taslem ta shiga bed room din sai b'ata face take ta bude fridge din, nan taga ruwa takwas sai drinks too, fitowa tayi ta shiga kitchen din Bangaren shi Wanda babu komai sai katuwar fridge da kuma full set of kitchen cabinet, cikin wannan fridge kuma pack din ruwa ne ya Kai hudu Wanda baa bude ba, nan dai ta fito ta fadawa ummah quantity of water dake ciki sanann Tana tunanin why she's asking about ruwan gidan, "je ki kiramin Umar... " inji ummah, babu musu ta fiita falo ta kira Umar dake tsaye in midst of sauran masu aikin gida dake tsaye gefe guda a main falo saboda Zuwan ummah, da sauri ya bi bayanta zuwa ciki, suna zuwa ummah ta umarceshi ya fidda ruwan dake ciki both na falo dana kitchen sai kuma ta umarci tasleem ta fiddo na bed room dinshi, nan take akayi yanda tace bayan sun gama fiddowa ummah tace "ka kaisu Bangaren ku... Sai ka shigo Min da Wanda na kawo... " ta. Fad'a mashi, da sauri ya fara fita da ruwan yana ajiyewa a bakin Bangaren yarima while sauran masu aiki na fita dashi, sai sa aka aka gama Umar ya shigo da Wanda ummah tazo dashi Wanda its about 6 packs each dauke da dozen guda. Nan dai aka shiga dasu ciki aka jera kaman yanda na farkon suke sannan suka koma main falo ummah ta dan zauna hannunta cikin na taslem Tana kallon agogon dake falon taga har 8 sauran minti 15, she doesn't want to go har sai taga Aliyu, she wants to look at him kou he will feel some how for not seeing her for such long period of time. Aliyu da rashida basu dawo Ba har sai wajen after 8, yana shiga ciki yaga palace cars guda biyu idanuwa ya zaro yana kallon motocin, rashida saw the look on his face which made her asked why, "munyi baki..."ya fad'a yana parking motarshi "who? " ta tambayeshi "kilan ummahce..because ita ake dauke da wannan cars din.." t Ya fad'a mata gabanshi na faduwa, da sauri ya fita daga cikin mota without even parking well, itama fitowa tayi gabanta na faduwa Tana tunanin why is she here, kusan lokaci guda suka shigo main falon, Kai ummah da sauran mutane suka daga, yana ganin mum dinshi yayi saurin zuwa wajenta tare da rungumar ta showing how much he misses her, bayanshi ta shafa daga inda take zaune tana cewa "fav ashe kana kasar nan... I was thinking kilan you traveled Wanda hakan yasa nace I should come and see for myself..." ta fad'a Tana shafa face dinshi, murmushi kawai ya saki, tasleem dake zaune kusa da ummah sai kallon yarima kawai take without even blinking while shi kuma bai kalli inda take ba sai ummah, durkusawa rashida tayi har kasa ta gaida ummah staying far away from her, Kai ummah ta daga ta amsa wearing such a broad smile that shows she doesn't have any issues with her from the out side, "yata zo mana... " ummah ta fad'a Tana stretching hannunta gareta, wani irin sanyi rashida taji as she wasn't expecting that, she taught all battles are fought face to face, da sauri ta Mike tazo kusa da ummah tare da dora hannunta kan na ummah that is in front of her, hannunta ummah ta Kama tasleem taji kaman ta mutu saboda kishi, kawai sai taji kaman ta tashi daga wajen, daman haka nan Tana kishin taga ummah da Aliyu balle kuma her enemy, idanuwa ta daga without saying a word masu aikin suka fita daga main falo zuwa waje, "ummah yaushe kikazo..." inji Aliyu, "tun bayan magrub... " ta amsa mashi. "ummah shine kou ki kirani ki fadamin zaki zo.. "ya Fad'a yana turo mata baki, bakinshi ta rike tanacewa "am sorry my prince..." tafad'a wearing a smile kaman she have no hidden pain, kura mashi ido tayi taga yayi adding weight sosai, juyawa tayi GA rashida tace "yata ki zauna nan mana... " ta fad'a mata Tana nuna mata hannun kujerar da take zaune na hagu while daman taslem Tana zaune a na dama, "gaskiya kina kula da fav dina... Ji yanda yayi kiba har da kumatu... " ummah ta fad'a directing her statement to rashida, wano irin dadi taji ta saki murmushi Tana satan kallon tasleem that couldn't hide her pains, mikewa Aliyu yayi daga inda yake durkushe a gaban ummah yace "ummah me zan kawo maki... " ya fad'a cikin so much excitement, "nothing my fav... Tafiya MA zanyi.... Tunda na ganka... "ta fad'a mashi, "cikin shagwaba yafara buga legs kasa yana cewa "ni ban gaji da ganinki ba... Ni kar ki tafi yanzu " ya fad'a kaman bai san hanyar inda take zaune ba, dariya kawai tayi tace "OK naji.. Amma sai next time..." ta fada mashi. "I brought those items for your wives... Sai ka raba masu.. "tafad'a Tana nuna mashi tsarabar datayi masu. Ba karamin dadi yaji ba, mikewa tayi duk suka Mike, kallon taslem da face dinta babu walwala tayi ta saki murmushi without saying a word, hannun Aliyu ta Kama tace "mahaifinka ya bani sako in baka... Muje waje... " da sauri rashida tace "ummah Bari mu barku kuyi magana... "tafad'a cikin kwanciyar hankalin the family of her husband are not against her. "tou yar albarka... " ummah ta amsa mata Tana komawa ta zauna, cikin fushi tasleem ta koma bangarenta while ita kuma rashida ta shiga nata Bangaren wearing a smile of happiness,babu abinda take dan fargaban haduwa da ummah sai gashi ya zo mata da sauki, all she thinks of as she heads to her apartment is " am a lucky girl". Bayan sun bar wajen ummah ta kalli Aliyu dake zaune a gabanta kasan tace "fav how have you been.... " "as you can see ummah am doing great... " ya fad'a yana ware hannuwanshi don ta kalleshi da kyau "Masha Allah am happy to hear that... Ya matanka... Hope kana sauke hakkin kowacce dake kanka... " "yes ummah... " ya amsa atakaice, "rantse... " ummah ta fad'a mashi atakaice, idanuwa ya daga ya kalleta yace "ummah in ranste kuma.... Wanann yarinyar ta Kai maki karata kou.. Daman I knew it... Ba haka nan kika zo ba... You came because of her... " ya fad'a yana kokarin mikewa, "sit right there... " ta zaro mashi idanuwa, komawa yayi ya zauna yana kumbure kumbure, "Dan ubanka ban da daman da zanyi magana da Kai sai ka Kama yi min hauka?... Did I tell you taslem ta fad'a min wani Abu?... Kou Dan ubanka ba ina nan tun dazun ba... If har da akwia adalci a harkaka ya kamata ka fita da mace daya ka bar daya?.. " da sauri yace "ummah ai koyan mota muke zuwa... Ba yawo muke zuwa ba... " ya fada yana hade rai. "naji koyan mota kuke zuwa.. Now tell me yau kwana da aurenku da wannan yarinyar...." "sati guda da kwana daya... "ya amsa mata "OK yau kana ganin wake da girki..." ta tambayeshi, idanuwa ya daga ya kalleta looking a bit confused "ni ban gane ba... " "Dan ubanka baka San a musulince bayan sati guda da auren budurwa ake raba rana ba ka koma dakin uwar gida... Kou ilimin ka bai Kai nan ba... " ta sake fad'a mashi, gira daya ya daga a farko sai kuma ya daga two giranshi biyu yana tunanin he never thought of that, "tou a lokacin tasleem kuka fita...kuma if har baka nemi yafiyar ta ba Allah sai ya kamaka... " tasake fada mashi, still dai shuru yayi yana tunanin ya samu tudun dafawa Don kou da bai je wajen taslem ba zai samu bacci alone with out having to fake he is enjoying sex he's not having satisfaction from. "Kai da kanka zaka raba kwana... If one one day kake so... Wannan taje yau wancan taje gobe... Amma kar ka kuskura ka bawa wata lokacin wata... Because nan ake samun aihanin shege, hope kana gane abinda nake fad'a maka... " "yes ummah... " "good... Sannan Abu na biyu inason taslem ta cigaba da zuwa school dinta... " da sauri ya daga Kai tare dacewa "gaskiya ummah ni banson Tana fita.... Haka nan taje ta dinga yawo a gaban wasu mazan... Gashi ba hankali gareta ba... She can even walk without good cover " ya fad'a cikin tsananin kishi, "tsakaninka da Allah ka taba ganin tasleem Tana yawo babu hijab... Tun tashinta ka taba ganinta da Vail in ba hijab ba? " "ummah dazun da safe almost half naked ta fito fa... " "wannan kuma akasi aka samu...amma nayi mata shedan wanann habit of wearing good cover... So let her go back to school... " still hade rai yayi yace "gaskiya ummah ni aa... Banson ta fita... " ya fad'a Tana turo baki "why tou... Bakason tayi karatun ne... After all ba kana da matarka ba... " ta fad'a Don jin abinda zai ce Don ta gane kishinta yake "ummah ni dai ban son ta fita... Ta zauna gida kawia... Haka nan maza su dinga kallonta... No I can't take that.... " "tou karatun ta fa.. " "ummah kawai ta dinga zaman cikin gidan nan... Kou kuma ta fara online school tunda shi ba sai an fita ba... Ko nawa ne zan biya mata... " ya fad'a sounding very strong "you're not serious... Kana ganin ta kusa gamawa shine zaka ce ta koma square one... I won't let that... "tafad'a atakaice, "ummah matata ce fa.."bai k'arasa ba tace. "kaci gidanku da matar kace. M....on a final note let her go back to school... In kuma kana ganin kana tsoron kar tayi misbehaving sai ka dinga kaita kana maidota da kanka.. But I won't let you stop jer education... Period... " ta fad'a tana mikewa, shima mikewa yayi yana "ummah pls... " "Kai na gama magana... " ta fad'a atakaice, bai Kawa cewa komai ba tace "kira min gimbiyata ta rakani... " ta fad'a mashi, har ya fara tafiya ya sake dawowa yana cewa "yanzu ummah yau kwanan taslem ce kenan kou?.. " ya fad'a kaman wani mara hankali, harara ummah ta watsa mashi, yayi saurin juyawa zuwa cikin Bangaren tasleem, "jairi kana zo kana kaiwa kasuwa... We shall see... Mu zuba mu gani... " ta Fad'a Tana murmushi. If you read without paying Allah yaisa Thanks [3/14, 6:42 AM] +234 703 008 7807: 67Rarrashinta ya dingayi har baccin wahala ya dauketa,  kou kadan bai samu bacci ba sai ya tsinci kanshi da matsanacin ciwon ciki,  mikewa yayi ya sha ruwa ya koma ya kwanta amma babu bacci. Sai kallon rashida yake sai ya Dauke kai ya ja tsoki. A Bangaren taslem she was holding her phone for almost 30 Tana tunanin je Will call again,  ganin vai sake kira VA yasa taja tsoki ta kashe wayar gabaki daya sannan ajiye ta koma ta ahankali take samun natsuwa fiye da before,  bata farka ba sai wajen karfe biyu na dare,  dukda mum dinta bata kirata ba as a result of her phone that is off she still woke up tunda ta riga ta saba da tashin,  bathroom ta shiga tayi alwallah ta fito ta saka jallabiya ta fara sallah sanann ta kai karar rashida a kotun Wanda bai amsar cin hanci kou yanka hukunci ba daidai ba,  when ever she prays she cries saboda ciwo da kunci, kou da kuwa batayi niyyar kuka ba da zarar ta tuna yanda rashida tasa Aliyu ta turata waje sai tayi hawaye,  data Tuna yanda rashida taci amanarta sai tayi hawaye,  she's so innocent that kou sau daya bata taba fatan Allah yasa asirin da akayiwa yarima ya karye ba because she never thought it's jazz,  kawai ita tunaninta  she cheated her ne kuma Tana neman allah ta saka mata,  kullum sai tace Allah ka rama min abinda tayi min  Allah ja saka min,  Allah kayi mata daidai yanda tayi min.  Sai wajen karfe hudu bacci ta sake daukanta nan, bata tashi ba sai da gari yafara wayewa,  da sauri ta Mike ta shiga bathroom tayi alwallah ta fito tayi sallah sannan ta fito,  gaisawa sukayi dasu Hindu dake goge goge tace "Dan Allah ku shirya da wuri... So nake muje da wuri dukda ban San ya timetable din take yanzu ba... " ta fada masu "amma muyi abinci kou... Wanda zaaci  kafin mu fita... " inji Hindu "aa Dan Allah... Kusha tea a school... " ta amsa mata,  nan dai ta koma ciki Don ta fara Shiryawa. Rashida na bude ido ta hangi yarima tsaye yana saka suit,  da kyar ta ida bude swollen eyes dinta Tana kallonshi sosai,  ya bata baya sai faman gyara tie dinshi yake yana kallon madubi,  hamma tayi Tana  kokarin mikewa zaune Tana jin wani irin ciwon kai da kuma ciwon mara gami dana gabanta daya kumbura kaman VA nata ba,  she can feel it with her laps, hannu ta dora bisa kanta Tana jin how hot her head is sai kuma tayi kasa da hannunta zuwa when lips dinta Tana jin how swollen they're, face dinta tayi sqeeuzing Tana kallon shi, kaman ance ya juyo sai suka hada ido "baby kin tashi kenan... How was your night... "yafada yana kallon face dinta feeling relaxed, harara tawatsa mashi before saying "ina zaka kuma..." ta tambayeshi cikin voice da  bai fita sosai "aiki mana... I told you jiya yau zan Koma office ai... ".ya fada mata "baby shikenan yanzu daga aure just 9 days sai ja fara zuwa aiki leaving me alone  a gidan nan...gashi bani da Mai aiki balle muyi hira..." "ki samu Mai aiki mana... At least zata taimaka maki tunda you're suppose to start cooking yanzu... " ya fad'a turning back to look at the mirror,  shuru rashida tayi for a moment Tana tunanin why he is changing all of a sudden, because she's evil she began thinking kilan it has something to do with his mom that came yesterday, bata San exactly what happened ba but she know it has something to do with her. It's a good thing baa gabanta aka kawo ruwan ba da it won't take her time to figure out amma dayake luck is on the side of tasleem and Co sai aka zo basu nan,  many things happens for a reason which we don't really know why,  kallonta yayi ta mirror yace "baby did I say anything wrong?... "yafada looking at yanda ta kurawa waje guda ido,  "babu komai... Kawia dai ina ganin kaman baka damu Dani sosai yanzu ba... " da sauri ya dawo wajenta yace. "no baby....ba haka bane... Me akayi da zaki ce van son ki..  " "gashi you want to leave me all alone a katon gidan nan..  Sanann suddenly ka fara cewa in dafa abinci da kaina bayan you're the one saying  baka son kaga nayi komai I should rest like the wife of a prince that I am... "ta fada kaman zatayi kuka "see ba zancen hate nan... If it's about abinci don't do it... Zaa kawo maki.... But aiki kinsan dole inje before abba ya fara complaining... " "ya zancen koyan motar... " tafada looking that his calm and loving dark face "kar ki damu zan dawo zuwa karfe biyu sai muje ki cigaba da koyo... " yafada mata,  "baby am running a fever... Wallahi duk jikina ciwo yake min... " "sorry... Da akwai first aid box a bathroom... Kije kiyi wanka Kiyi sallah sai kisha... "ya fad'a mata yayinda yake fesa perfumes a jikinshi kaman ba da kudi ya Saye su ba, daga idanuwa tayi Tana kallon shi tace "hope zaka jirani in fito in Dan raka ka   " ta fad'a mashi, "wait for you?.. " ya fada yana dan daga  hannun suit dake jikinshi, nan rolex dake hannunshi ya bayyana yace "it's karfe 8 already... I havr to be in the office now...." "nidai no.. Ka jirani...kou wanka Inyo.. Sai in rakaka in dawo inyi sallah... " ta fada Tana marairaice mashi, . "Wato rakiyar tafi sallah kenan... " "oh nidai wait for me... " ta fada mashi saboda Tana kishin ya fita ya shiga Bangaren tasleem, bai sake cewa komai ba ya samu ya zauna a kan stool yana jiranta,  kou good minti goma batayi a bathroom ba ta fito daure da towel sai dingishi take,  kallonta yayi yace. "yanzu kina tafiya a haka zaki bini salon masu gadi su gane something happened kou..." ya fada looking at her "eh su gane mana... Ai kou basu gan wannan tafiyar ba sun san something is happening ..." ta amsa mashi atakaice,  bai sake cewa komai ba ya kauda Kai yana jiran ta shirya ta rakashi sai faman kallon agogo yake kaman bashi bane wanda in yana tare daita bai son wani Abu ya gitta. Closet ta bude ta dauki daya daga cikin kayanta data maido wajen ta saka ta dauki Vail ta yafa,  yana ganin ta yafa gyale ya Mike ya dauki suitcase yayi gaba,  da sauri tace "wait for me... " ta fada mashi,  tsayawa yayi a bakin kofa tayi saurin rike mashi hannu suka fito tare. Kaman hadin baki suna daidai middle of tsakiyar main falo kofar new part din taslem ya bude,  first Hindu ce ta fito rike da bag din taslem sai sauran masu aikin suka biyota daga karshe sai taslem data maida nose ring dinta hancinta for a very long time,  like her mom said she should look her best kuma kar ta Bari kowa yasan halin da take ciki,  hakan yasa ta saka lace Mai shegeb tsada Maroon Mai design din lemon green,  ta saka hijab lemon green, tunda yarima ya hanata saka nose ring bata sake sakawa ba sai yau,  sam ta manta da tana da hujen hanci sai da ta bude inda set din jewelries dinta suke Wanda most gold rings da necklace ne ta hangi wannan nice and beautiful nose ring data sayo daga India,  bayan ta gama jera zoben zinari hudu a hannun ta two for each middle finger ta  dauki daya Wanda stone dinshi ya Dan sauko ta saka a hancinta, Tana gamawa ta dauki wani leglace Wato sarkar kafa Mai daukan ido ta dora kan kafarta,  she almost forget she have such beautiful items saboda tension, kaman wasa ta saka tana tunanin nobody wilk see because she's wearing long hijab as usual,  she can't believe she still have some beauty in her,  da akwai situation da zaka shiga kaga nothing matters anymore har da who you are,  amma Tana saka nose ring din da sarkar kafa taga she look so unique,  murmushi ta sakarwa kanta ta tsaya Tana kallon kanta,  kou kadan bata tuna da ya hanata sakawa ba, she dress so cute that duk wanda ya ganta must admire her,  babu kamshin perfume kou daya a jikinta because ber mom and ummah warn her kan hakan tunda da aurenta, takalman dake kafarta are half cover so half of her leg is inside, da confidence dinta ta fito amma kamshin dataji Tana fitowa yasa ta gane da akwai matsalar as Aliyu ne kawia ke irin wannan kamshin,  the first thing she remembers is nose ring data saka, kanta ta sadda kasa yayinda Aliyu ke juyawa Don ganin who coming out, daidsi lokacin da ita kanta tasleem ta daga wet silky face and lips dinta, she thought he won't look but she was wrong,  ita kanta rashida dakr kallonta tasan gaba da gabanta wai aljani ya taka wuta,  wani irin kishi rashida taji as she looked at the young,  elegant,  classy skinny,  girl dake Kama da model,  it's not as if Rashida is old but we have young younger youngest, sannan it's not as if rashida is not beautiful but we have beautiful , more beautiful and most beautiful Don haka tasleem tafi rashida a duk aspect daga ciki har waje, she's cute and havr an innocent heart, daddaure face tayi Hindu dake jiran tasleem ta fito ta kulle door dinta ta saci kallonta tare da watsa mata kallon haushi da tsana, she always wish zata hadu da rashida ta gaya mata maganar da har ta mutu bazata manta ba but she never had any chance. Yarima rasa abinda zaice yayi as wani irin abun ya taso mashi which is kishi da takaici, "ke... " yafada voice dinshi na rawa, da sauri tasleem ta daga idanuwanta da suke raw raw kaman zatayi kuka, jikinta na rawa ta dan zuba mashi ido na second biyu ta sauke idanuwanta, shi kanshi yana son magana amma ya MA rawa abinda zai ce mata, he feels she's his property, wani irin over possessiveness yake ji kanta at this moment, kawai yana jin kaman ya kamata ya zaneta for looking this good while going out, ya mance rabon da yaga mace Mai calm beauty irin nata, the feeling was too much for him that he was totally speechless but only staring at her, Rashids dake rike da hannunshi was holding him tight Don ya dowa hayyancinshi Don da gani he is lost totally, "ina... Zaki... " shine abinda ya samu ya fada finally as he was back to his senses as a result of rikon da rashida takewa hannunshi, "sch....ooll... " tafad'a separating the word, ."school... " ya maimaita mata yana kada Kai ahankali, "let's go please.... " Rashida da ta hada face Tana kallon Hindu dake harararta tafad'a mashi Tana dan jan hannunshi, he wants to say something but sai yayi shuru ya kalleta tare da sakar mata murmushi, sake juyawa yayi GA taslem da gabanta ke faduwa yace "muje... In.. Ajiyeki... " yafada cikin stammer, da sauri rashida tace "gaskiya...aa.... Bai taba yuwa... You're late now... So muje ka tafi... " tafad'a mashi cikin serious anger and control, ajiyan zuciya ya saki ya wuce kawia without saying another word, sai sauri kawia yake rashida dake rike dashi tana binshi da sauri Tana keeping up with him, yana zuwa ya shiga motar shi ya nufi gate, Mai gadin na bude gate amma gani yake bai sauri hakan yasa ya saki wani irin horn Mai k'ara Mai gadi ya k'ara hanzarin bude mashi gate din, da gudu ya bar gidan, tasleem dafa chest dinta tayi Tana tsaye nan saboda fargaba, she's someone that hates tashin hankali, kallon da yarima yayi maya alone makes yan intestines dinta kadawa, "mu tafi dan Allah... " Hindu ta fada sounding a bit angry as tabi bayan rashida da kallo, "dan Allah duba... Ya tafi... " inji tasleem dake dafe da chest dinta, da sauri Hindu ta taka zuwa bakin main falo ta tsaya Tana kallon yarima dake jiran a bude mashi gate ya fita while rashida na waving dinshi good bye, sai da ya fita ta dawo tace "ya fita mu tafi... " tafad'a mata, sai lokacin tasleem ta samu courage din fitowa gabaki daya, kofar Hindu ta jawo, yayin da rashida take shigowa, tasleem kafe ta tayi da idanuwa Tana kallonta kawai without saying anything, Hindu na ganin Rashida tace "hajiya... Ki rike min jikar nan in kulle kofar da kyau... Don kar ayi mana barbade barbade... Kinsan yanzu mutane babu tsoron Allah... " ta fada very loud and clear yanda rashida zatajita despite da akwai distance a tsakanin su saboda girman falon, Rashids tasan da ita take so she keeps walking Don duk abunta a gaban yarima ne tasan in dai ya rage daga ita sai tasleem she have no word to battle her with, "duniya tazo karshen da kou Wanda ya aminta da Kai baka jin komai ka saka shi kuka da bakinciki.... Kuma wallahi duk wanda ya saka wani kuka ta jira nashi Lokacin...." tasake fada tuning to look at rashida kou zatayi magana amma shuru, taslem is so happy at abinda Hindu kecewa Don haka b'ata hanata ba, she was just quite and stare at her, rashida sai sauri take Don ta shige part dinta, kowa yasan dab kauye bai da sauki when it comes to magana,in dan 10years ya dankara maka magana sai ka nemi hawaye ka rasa so she was running away from the insult when she heart her saying "kiri kiri ka kwacewa aminyarka miji Don shedanci... Ai wallahi kou namiji daya ne duniya in dai ya zama na kawata hakuri nake dashi... " Hindu ta sake fada mata, rashida knows it's too open kuma in b'ata tanka ba zai zama kaman she's afraid ne, afusace ta juyo garesu Tana cewa. "ke yar daji ki kiyayeni.... In ba haka ba wallahi aikinki ya kare a gidan Nan..." b'ata k'arasa ba sai Hindu ta saki gud'a before saying "ashe aikina ya kare... Ai nasan zaki iya aikatawa... Kika raba zaman lafiya dake tsakanin mijida mata balle korata daga nan gidan...wallaji kina iyawa... Amma wallahi kinji kunya... Yanzu tsakanin ki da Allah baki jin wani iri?... Baki jin baki kyauta ba?.. Muddin baki jin wani iri tou wallahi baki da sauran imani a tattare dake... " tafad'a Tana mata wani irin kallo dakr nuna she's not afraid of her, tasleem was the happiest person on earth, it's like Hindu taga abinda ke zuciyar ta because she's telling her exactly what she would have tell her in ita take mata magana, Rashida was boiling already "tou wallahi kin San aikinki a gidan nan ya kare.. " b'ata k'arasa ba tasleem tace. "oh really... Really rashida... So bazaki bar ni da bakin cikin da kika kunsa min ba har kina da bakin cewa zaki koreta... You're unbelievable... Rashida or what ever yoire called you're a disgrace to womanhood.... " "and you're a fool... Big gigantic fool..stupid lousy fellow... " inji rashida, Hindu cewa tayi "hajiya ke bar cewa ta kunsa maki bakin ciki Don kou a haka kin fita a kowanne fanne.... Baki ganin yanda yarima ya rude da ganinki... Tou kece tashi da Allah ta hada...duk wata shedaniyar data shiga tsakaninku ta kusa kwace kashinta a hannun Insha Allah... " Hindu ta fad'a, kou kadan tasleem b'ata ji abinda take fada mata ba sai zagin da Rashida tayi mata ke mata yawo, "you think am a fool for trusting you... Well babu komai... Ni ban ma da abinda Zan fada maki... Nagode sosai... May Allah Judge us both base on what we did to each other... In har na cuceki allah ya saka maki... In kuma kika cucueni na barki da Allah... "tasleem ta fad'a voice dinta na rawa kaman zatayi kuka kaman yanda ta saba yi in short tunda take fada bai taba hadata da kowa ba, in kuma ya hada ka daita she will not even stand ku maidawa juna magana as b'ata iya ba, she's so simple but lousy, da sauri Hindu tace "kin dai barta da fitowar rana da faduwarsa... Kin barta da Mai yamma da gabas...ai Allah ba azzalumin bawansa bane... Kawai ki jira Sakayya. " inji Hindu da bakinta ke magana kaman wata old woman, "yo in banda abinku ai Allah je kawai ke hisabi ba wasu wawaye ba... Kuma ki sani ni ban cuceki ba...ba tun yau muke tare da Aliyu ba... Don haka kar ki sakr tunanin na cuceki..." rashida tafad'a Tana bude kofar dakinta, wanann maganar really got to taslem, she was so stupid to believe what she just said, b'ata ankara ba sau hawaye ba komai ke yi mata ciwo ba sai yanda suka yaudareta "Dan Allah kar ki bata fuskarki... " Hindu tafad'a mata, sauran masu aiki kam babu Mai cewa komai sai Hindu, tasleem tafi minti biyar a haka Tana hawaye, kokarin tsaida hawayen tayi amma sam suka ki tsayawa, kan kujera ta zauna har sai da hawaye suka daina zuwa da kanshi sannan ta bude bag da Hindu ta Mika mata ta debi tissue ta goge fuskarta sannan ta Mike suka fita, face dinta babu walwala sosai because she was depressed, suna zuwa wajen mota ta tsaya Tana kallon motocin, all three for her alone, "kou wanne zamu hau yau?.. " ta fad'a looking at her cars feeling a bit relieve "duk Wanda kikeso hajiyata... " inji Hindu, "mu hau na ummah... " tafad'a Tana bude bag dinta, keys din motar uku ta fito dashi, na ummah din ta fiddo suka shiga Mai Gadi ya bude mata gate, cikin tukin natsuwa ta fita daga gidan Hindu a gaba sai sauran masu aikin a baya, the street is very quite, sai ka yanka mutum ka fede baka ga kowa ba, abunka da Unguwar manya, kowa na in door, babu mutane babu mota babu kowa, Tana cikin tuki kafin ta fita daga street dinsu ta hangi wata mota nesa dasu, ware idanuwa tayi Tana kallon motar as kan hanya take tsaye, "wanann motar shi ne kou... " tasleem ta fad'a tana slowing down, "eh motarshi ne... "inji Hindu, kafin ta k'arasa wajen taga ya bude motar ya fito yayi mata hannu alaman ta tsaya "na shiga uku..." ta fad'a Tana komawa gefen titin. If baki biyaba kar ki karanta, bati readers remember ba bati kuke karantawa ba, hakkina na kanku Thanks [3/14, 6:42 AM] +234 703 008 7807: 67Tana kallo ya bude kofar dakin taslem,  taslem dake zaune a kujerar dake closer to the door bata ji bude kofar da akayi ba, tagumi tayi Tana tunanin why ummah will show love to rashida,  she feels so disappointed, she even feels tafi son rashida kanta tunda har gaidata tayi for taking care of her son,  cikin fushi ta dora kanta bisa hannunta feeling very sad,  it seems she have no hope da ummah so she thought,  yarima na kallonta ya bi bayanta ahankali har saida ta isa inda take ya daga hannu ya falla mata a bayan kai in a bit harsh way but not too harsh, wani irin tsalle tadaka tare da sakin ihu Tana shafa bayan kanta "ummah.. Tace... Kije.... "yafada mata looking at yanda take shafa bayan kanta Tana tale baki kaman zatayi kuka, nuna ta yayi da yatsa yace "If you dare cry sai Ranki ta baci... " yayi warning dinta,  da sauri ta hadiye kukanta tazo wuceshi Don zuwa wajen ummah despite she don't want to talk to her because she's angry at her, shoulder dinta ya rike tarazana tare da zaro idanuwa "ummah tace...yau... Kece kwana.... " yafada looking into her eyes "hope... You... Will show me what you have got... " ya fad'a sannan ya ingiza ta gaba tare dacewa "I will be waiting... "tafad'a mata,  baki ta turo ta fita looking back at him as he was following her out,  ummah was standing Tana jiran fitowar ta,  Tana zuwa ummah ta mika mata hannu kaman bata so ta turo baki ta dora mata hannu cikin nata looking sad, shoulder dinta ta dafa tace "My dear Meye matsalar ki.... " ta fad'a sounding calm, "ni ummah baki sona... Ita kike so... " ta Fad'a cikin whisper yanda Aliyu ba zai ji abinda tace ba, murmushi ummah tayi tana tafiya ahankali tace "my dear it's all eye service my gimbiya.... Nothing ia real   " "ummah Meye eye service kuma... " ta tambayeta yayinda su biyu ke tafiya ahankali heading to the door, har lokacin hannun ummah kan shoulder dinta kaman her friend suka fita waje ummah nacewa "kar ki damu zanfada maki,  ...nayi mashi maganar komawa school dinki... " da sauri taslem tace "ummah ya yarda?.. " "yes... " ta amsa mata,  ba karamin dadi tasleem taji ba,  in ba Don ummah na dafe da shoulder dinta VA da tsalle zata daka saboda  farin ciki,  yarima na tafiya ahankali a bayansu hannunshi biyu na cikin aljihunshi sai kallon small ass din tasleen yake amma sai ya Dan saci kallon Bangaren rashida Don kar ta ganshi,  har bakin mota su biyu suka rakata ta shiga mota sai waving dinta tasleem take kaman zata bita gida,  tsaye yayi yana kallonta cikin hasken florescent dake koina na gidan, sai da aka maida gate aka rufe taslem ta juyo taga yarima tsaye sai kallon yake kaman madubi,  kanta kasa ta taka ta yi hanyar main falo,  binta yayi da sauri yana cewa "kin dai ji abinda na fad'a maki... Ki same ni... " ya sake fad'a mata, Tana sauri Tana cewa "ni babu... Inda... Zani... " ta. Fad'a sounding serious but afraid Don kar ya tabata,  da sauri shima yabi bayanta yanacdwa "kar... Ki... " bai k'arasa ba ya shiga falo sai ga rashida tsaye Tana jiran zuwanshi, da sauri yayi shuru while ita kuma tasleem ta shige bangarenta tare da banging kofarta. Murmushi yarima ya sakarwa rashida tare dacewa "baby...har Kinyi sallah... " ya fad'a heading to inda take, "nope... Har ummah ta tafi ne... " ta tambayeshi "yes.. she's gone... GA abubuwan data kawo maku nan.... Sai ku raba.... " ya fad'a yana kallon kayan "baby rabawa.... Ai we're not mates.... Nidai in dauka in bar mata sauran... " ta fad'a cikin command. "babu damuwa... Do what ever you want... Bari in shiga inyi sallah.... " ya fad'a mata yana wucewa part dinshi, the first thing he did as he entered was drink water sanann ya wuce bathroom ya dauro alwallah, sanda zai fito yaga kayan da suka rage sai sauran kadan, bai ce komai ba ya wuce zuwa masjid, taslem batayi tunanin abubuwan da ummah ta kawo ba because the gift of letting her go back to school is OK for her sannan sam bata da irin handaman nan at all she's always contented. Abinda yarima yafada mata tazauna Tana tunani, she does not understand why yake mata wannan maganar, is not that tana da amfani a gareshi tunda Tana kallon yana yin duk abinda rashida tace, even though she's so much crazy for him she's not going to give herself up so cheaply. Yarima na dawowa ya shiga Bangaren rashida ya tardata Tana shafa face cream dinta, hugging dinta yayi daga inda take zaune yana cewa "baby... Ummah tace islamically daga yau zan raba maku kwana ." ya fad'a yana kallon reaction dinta ta mirror, da sauri ta daina abinda take ta juyo gareshi Tana cewa "ban gane ba... " tafad'a kaman zatayi kuka "wai if akayi amarya after seven days ake raba masu kwana... So yau kwanar tasleem ne... " ya k'arasa maganar kaman yana fargaba "what... Baby are you going to sleep with her.. " ta fad'a sounding very tensed, da sauri yace "me?... Haba no way... " ya amsa nata yana murza idanuwa "baby ai kou baka kwana daita ba ummah bazata gane ba... "inji rashida "ai nasan ummah zata tambayeta.... So kawai abinda zamuyi is... Ki kwana a dakinki in kwana a nawa.... Tunda I won't want us to have a Child a daren da ba naki ba... "tun bai k'arasa maganar rashida ta fara buga legs kasa Tana cewa "baby I can't sleep without you... Nidai pls no... " ta fad'a Tana fashewa da kuka, shafa shoulder dinta ya farayi yana cewa "baby meye abun kuka..." "Nasan you're going to sleep with her.. Wallahi kishi nake... Banson ka kusance ta... " tafad'a mashi face to face "haba baby why will I do that.... Ni ban Kiranta... Sai dai.... " sai yayi shuru "saidai me.. " ta tanbayrshi "saidai if ummah tace tazo wajena.... " ya fad'a cikin rainin hankali, "pls ka kulle dakinka tou... Nidai don't let her come... " ta umarceta, "OK.. Naji... Haka zaayi... " ya amsa mata amma kou kadan he is doing that, haka nan he don't feel like following what she said for the first time, that shows that the prayers is working, (wannan fa a novel kenan...in real life prayers take sosai, zaka iya kana adu'ar neman abu for years amma vai samu ba but that doesn't mean baka adu'ar kou your prayers is not answering, kawai Allah yana yanda yaso a daidai lokacin da yaso, kawia Mai hakurci mawadaci, so keep praying if that thing is yours it will surely be yours in kuma bai samu ba believe Allah zai baki abinda ya fishi, duk Mai adua never lacks so be patient) " baby amma yau ban iya bacci fa.. " ta fada cikin kuka "Nima I won't.. Kawai dai kar son da mukewa junanmu ya rufe mana ido muyi abunda ba shi bane... So daga yau ke kina da kwana biyu ita kuma kwana biyu... " da sauri rashida ta Mike daga kusa dashi Tana cewa "gaskiya aa.... Sai dai ni biyu ita daya... Kuma dayan ma ba wajenta zaka je ba... " ta fad'a cikin iko dashi, kura mata ido yayi kaman zaiyi wata magana sai kuma yayi shuru "kaji... " ta sake asking "naji... " ya fad'a mata atakaice, wajenshi ta dawo ta rungume shi shima yayi hugging dinta, sai kuka take mashi Tana fada mashi kar ya kusance ta wai she will die kaman she's nit his legal wife shi kuma yana ansa mata da tou he won't but deep down yana ganin babu abinda zaisa ya nemi tasleem muddin zai samu ya kashe kishin da yake ji cikin jikinshi, kawia yana sex ne daita amma sam babu wani satisfaction so he will try her and see if he will have the satisfaction. Yafi hour guda yana son ya bar wajen amma ta hanashi, sai da ta sauya kaya zuwa na bacci masu daukan hankali kawai Don ya nuna raayinshi amma kou gizau, gado ta haye duk laps dinta waje ya samu ya rufe mata blanket, yana kokarin juyawa tace "baby... Zo ka gani... " ta fad'a mashi, idanuwa yayi rolling sannan ya juyo gareta, "bayana zakayi min scratching... " tafad'a tana juya mashi baya, nan ya dawo ya saka hannu yayi scratching sannan ya Mike, kiss yayi mata ya fice daga dakin, yana fita main falo ya tsaya yana kallon Bangaren tasleem na da zuwa inda ta koma yanzu, Bangaren shi ya wuce ya sauya kaya zuwa ba bacci silky trouser da riga Mai dogon hannu, zama yayi kan gadon yana adu'ar taslem tazo mashi. Taslem kan bayan tayi sallah ishai ta dawo falo ta fada ma masu aikinta su shirya gobe zasu makarantar, daga nan ta dawo dakinta ta kwanta ta dauki wayarta ta kira mum dinta, nan take fad'a mata ummah tazo, sanann she's going back to school, dadi mum dinta taji ta fad'a nata she should dress well kuma kar ta fadawa kowa halin da take ce, tasleem na sauraronta har sai da ta gama magana sannan tace "mummy ni ban sake fadawa kowa komai.. Wallahi mummy tsoron mutane nake ji.. " "ai daman mutum abin tsoro ne..." "mummy kinji wai wanann mutumin yace wai yau kwanana ne..wai inje... " ta Fad'awa mum dinta. "hmmm zakije?.. " hajiya zainab ta tambayeta, "nidai mummy aa... Ban son... Zuwa... Dazun yana cikin yi min magana yana ganin rashida yayi saurin yin shuru. Wallahi mummy tsoronta yake... " ta fad'a Tana turo baki kaman zatayi kuka "kar ki damu. Komai zaiyi daidai... "inji hajiya zainab "tou mummy inje?. " ta tambayi mum dinta "kinason zuwa ne?.. " hajiya zainab ta tambayeta Don tafi son tayi son zuciyarta ta, tasan Kou dakuwa ya samun hadin kan taslem yanzu it won't change anything because he is not in his right senses, "Nima ban sani ba... Banson zuwa... " . "then kar kije... kiyi kwnaciyar ki. " tafad'a mata, "OK mummy... " "if yana son ganinki yazo wajenki...kar kije kinji kou .. " "yes mummy... Good night... " ta fad'a mata. "OK... I will wake you later for our prayers..." ta fad'a mata, kashe wayar tayi ta kwanta rungume da pillow dinta sanye da kayan bacci iya gwiwar ta. Yarima was waiting to see her har karfe goman dare amma shuru bai ganta ba, sauka yayi daga kan gado ya saka bed room slippers ya zauna yana murza face dinshi looking very restless, da sauri yayi kaman zai Mike sai kuma ya koma ya zauna yana fargaban kar rashida ta ganshi zai shiga Bangaren tasleem, yasan he won't know what to say to her, hakan yasa ya dauki wayarshi ya fara neman number taslem da ya manta rabon da ya kira number ta, sai da ya fiddo number ya yi dailing tare da Dan Kwantawa yana lumshe idanuwa with his two legs down on the carpet dake gaban gadonshi, tasleem na fara bacci taji kaman karar wayarta a cikin bacci, da Kyar ta bude idanuwanta da suka yi mata nauyi ta dauki wayar Tana kall0n sunanshi biji biji har idanuwanta suka washe, kallon agogo tayi ta kalli wayar dake ringing, zata daga wayar ta katse. Daga chan Bangaren yarima tsoki yaja yana cewa "haka nan ummah ta saka min kwadayin tarawa dake... Mtwsss... " ya fad'a yana kwanciyarshi amma looking very sad, bayaj kaman minti biyar ya Mike kaman ana kiranshi ya saka takalmi ya fita zuwa falonshi, har zai fita sai kuma ya dawo, zama yayi for some minutes ya sake mikewa, da ka ganshi kasan something is wrong with him, wajen fridge yaje ya dauki ruwa yasha ya ajiye sauran sannan ya nufi kofar fita, kaman mara gaskiya ya nufi part din tasleem while yana juyawa ga kofar rashida, har ya kai wajen kofar yaji ance "baby... " da Sauri ya juya sai ga rashida tsaye Tana kallonshi "wai ke baki bacci ne?.. " yafada sounding a bit angry, "baby ina zaka?.. "ta tambayeshi kai tsaye , shuru yayi ya rasa abinda zai fad'a mata "baby you promised me bazaka wajenta ba shine zaka kou... " ta fada Kaman zatayi kuka daga inda take tsaye "baby it's not what you think... Ummah ce tace.. In Banje ba.. She Will be mad at me... " yayi mata karya because he really want taslem, abunka da Mai determination if he wants it then he must havr it, "gaskiya ni aa... Let's go and sleep... Ni na kasa bacci.... "ta fad'a heading to inda yake tsaye, fadawa tayi a jikinshi Tana cewa "baby pls kasan am yours.... You're also mine.... Nidai ban son third party... " tafad'a Tana rungume dashi, rada abinda zai ce mata yayi but for the very First time tunda suka hadu yaji haushinta, he feels so angry but unable to react "I told you yau VA daren ki bane..." shine abinda ya fad'a mata while she's hugging him tight "baby ai gidan mu ne... We can make our own rules...muje muyi bacci pls... " ta fad'a mashi Tana lafe da jikinshi, "naji... But no sex..."Yafada mata "yes no... Sex..." ta amince mashi, Bangaren shi suka shiga suka kwanta ta shige mashi jiki like chewing gum tana shafa mashi chest dinshi, "I want to sleep..." yayi mata karya because yasan kou kadan ba zai samu bacci ba, baki ta turo Tana cewa "wai baby nayi maka laifi ne?.. " ta tambayeshi, "what did I say... "ya tambayeta atakaice "you are acting angry... " tafad'a kaman zatayi kuka "I am not... Kawai Bazan so in samu shege da aurena ba... So no sex yau da gobe tunda it's her time... "ya amsa mata, "ai VA komai... Ni kaina bason sex din nake ba..."bude idanuwan daya rufe yayi yace "really?.. So bakison sex din... Then we're on the same page kenan....nima ban so... I don't enjoy it either... " yafada mata sounding serious, da sauri ta Mike zaune tanacewa "you mean you don't enjoy it kuma kake ihu?.. " tafad'a Tana kallonshi, "eh mana... Kawia to make you feel happy... "ya fad'a mata, qikam sai tafara kuka sosai tana cewa "ashe daman you don't love me... It's because baka sona shi yasa baka jin dadin saduwa Dani..." tafad'a cikin kuka sosai, yarima dakr kwance kan gadon rasa inda zai saka kanshi yayi saboda abun biyu ya zame mashi, GA rashin zuwan wajen taslem kuma ga haushin Rashids daya mamaye mashi zuciya lokaci guda, mikewa zaune yayi ya saki tsoki yana cewa "pls kin dameni... I want to resume office gobe kuma kin isheni da ihu... "ya fad'a cikin small from his anger, juyowa tayi Tana cewa "haka zaka ce kou... Daman baka sona... "ta fada crying louder, hannu ya dora kan kafa ya bude palm din hannunshi ya dora face dinshi closing his face with his hands ya saki ajiyan zuciya, daga kai yayi ya matsa kusa daita tare dacewa "am sorry... Wasa nake maki.. Ai kece kika fara b'ata min rai kina. Cewa you don't enjoy me... Shiyasa na rama... But am joking..."yafada yana jawota jikinshi, dadi taji cikin ranta as hae thinks he's saying the truth, "now baby let's have a reconciliation sex... " ya fara yana kai bakinshi saitin wuyanta, "ni zafi nake ji... "tafad'a mashi "kuma kina jin zafi kika hanani zuwa wajen wata?... Ai shi yasa ake samun mata biyu... When one is incapable the other should take over... "da sauri tace "am your only wife... Ita ba matar ka bace... Kaji... " tafad'a idanuwanta cikin nashi in commanding way, "naji... ".ya. fad'a yana Kama bakinta, nan suka fara wasa in which shi kadai ke aikin komai, daman ya daina wahalal da kanshi wajen romancing dinta, he will just open her legs and get it over with, yau kam sai da ya kusa Kasheta because sex din na haushi yayi mata, he thrust kaman zai hudata she was crying and screaming at the same time, cikin mugunta ya Kama bakinta ya rike gam ya dinga riding dinta like he never did before, babu abinda yake cewa sai "hope you love it... " she wants to say something but yanda ya rike mata baki ya hanata magana, fingers dinshi ya daukata ya rike mata baki dashi in a hard way, talura he wants to punish her, hawaye kawai take, bata taba sanin ya kware wajen zalunci ba saida taji yana tura yatsanshi na tsakiya under her while he is inside her, idanuwa ta zaro don ji take kaman ana kokarin yagata in a bad way, it's not as if she's to open amma same time yake fiddo dick dinshi da yatsanshi ya sake turawa at the same time, she cried and cried, hannunta ta dora kan mararta saboda yanda take ji kaman zai huda mata ciki saboda hard thrusting, yau sai da ya dade bai samu natsuwa ba, he even want to get it over with amma bai samu hakan ba, abun ya tashi daga pleasurable sex ya koma na punishment sex, sai da yaga bata numfashi sosai ya tashi without even ejaculating, yana fidda hannunshi yaga har da jini jini, da sauri ya shiga bathroom ya wanke hannunshi tare da joystick dinshi ya tsaya nan yana sakin ajiyan zuciya, he felt a bit better now that he dealt with her, yafi minti goma nan sannan ya fito ya tarda rashida dake nishi Tana yarfa hannuwa, har yatsanshi ya Dan lotse cikin bakinta bai sani ba, yana kallonta sai yaga kaman da akwai ciwo a bakinta kuma inda ya rike is swollen, zama yayi ya matsa kusa daita yaga taja baya, haka nan sai ya saki murmushi yanacewa "yaya dai... It's me... " ya fada yana kallon yanda take shafa mararta "you're... Wicked.... " tafad'a cikin kuka, dariya ya saki ya jawota jikinshi yana cewa "baby.... Am. Sorry... I don't know what came over me... But kiyi hakuri.... " ya fad'a yana kissing goshinta, nan ta Dan saki ajiyan zuciya Don any slightest change she sees in him sai hankalinta ya tashi abinka da mara gaskiya. Thanks [3/14, 6:43 AM] +234 703 008 7807: 68pls ga masu biya babu screenshots if kinsan wayaki baya screenshots pls call me and notify me kafin ki biya, but otherwise send only screenshot da kuma sunan novel da kikeso tunda suna da yawa. Tnx Jikin motarshi ya jingina yana kallon yanda idanuwanta duk waje Tana parking a gefen inda yake tsaye occupying the road completely, yana ganin tayi parking ya koma cikin mota not knowing exactly what he is thinking or why he stopped her amma yasan he won't run out of what to say for she have violated many law today according to him, gaba na mugun faduwa tasleem tayi zaune Tana sakin nishi kaman wata asthmatic patient sabida tsoro, tarasa abinda zatayi  sai nishi,  da sauri Hindu tace "kije mana... " tafad'a mata  kaman itace in control,  idanuwa waje tasleem tace "in... Je?.. " tafad'a cikin cracking voice "eh mana... " ta fad'a mata da sauri. Yarima relaxing yayi cikin mota kou kadan bai sake duba inda motar yake ba. Hannu na rawa taslem ta bude motar ta fito ta nufi inda motarshi ke tsaye,  kou kadan batayi dabarar ta shiga motar ba tazo ta infa yake zaune ta tsaya Dan nesa da shi kanta kasa Tana wasa da yatsunta, glass dinshi ya maido kasa yace "zagayo... " ya umarceta, babu musu ta zagaya ta bude motar, waist dinta ta Dan shigar dashi which he js watching so closely sannan ta shigar da kafarta Mai sarkar,  he saw it and har sai da ya zaro idanuwa, "lallai MA... " ya fad'a cike da mamakin ta, sai da ta shiga ya juya zamanshi gareta, "ina zaki?.. " ya sakr asking kaman bai tambayeta dazun ba, "school... " tafad'a gaze dinta kasa "school... Da izinin wa?.. " ya sake asking  bakinta na rawa ta daga idanuwanta Tana Cewa "ummah... Tace... " "come one keep quite my friend... Ummah tace... Ummah ce mijinki?... " da sauri ta girgiza mashi Kai hawaye na taruwa idanuwanta,  kallonta kawai yake yana noticing ramar ta which he doesn't really know the cause, "aa... " ta amsa mashi kaman zatayi kuka "swallow that cry kar in b'ata maki yanzun nan... "yadaka Mata tsawa a cikin sanyin murya,  da sauri ta hadiye saliva, "school zaki kou show off... " ya sake fad'a mata, "school ..." ta amsa mashi "shine har da abun hancinki... Da sarkar kafa...ga rings kinsha... Dan ubanki kinsan you're under me kuwa... "yafada sounding very Angry, "sorry... ".tafada trying not to cry, "yi min shuru... Ba wan sorry... Now hand them over... " ya fad'a atakaice,  jikinta na rawa tasaka hannu ta zaro sarkan hancin ta mika mashi, dukawa tayi Don cire na leg dinta yayi saurin Kama kafarta holding it still like  something is rushing into him, itama shuru tayi tare da Dan lumshe idanuwa as warm hand dinshi ya sauka kan warm feet dinta, yafi second ashirin a haka sannan ya samu ya cire laglace din ya saka a aljihunshi,  hannu ya sake mika mata yace "kawosu... " yafada mata atakaice, rasa abinda zata bashi tayi tace "me?.. " ta fad'a sounding calm, "this.. " ya fad'a yana kama finger dinta yana nuna mata zobunan dake hannunta, da sauri ta cire four rings din ta mika mashi, shuru yayi for a moment sannan yace "daga yau likaf zaki dinga sakawa...baki Kara fita haka da wnanan barbie face din naki... " jin yace likaf yasa tafara tale baki zatayi kuka Tana cewa "ni no... " ta fad'a Tana Dan buga legs dinta cikin motar,  "hauka zakiyi min kou?... Tou wallahi in har kinason ki sake zuwa school dole sai kin dinga saka likaf...if not ba ummah ba kou abba zai tsaya maki Bazan bari ki sake zuwa school ba... Am I clear?.. " ya fad'a mata,  Tana kokarin kuka tace "eh... Naji..."tafad'a mashi, shuru ne ya sake biyo baya while yana rike da zobunan da sauran abubuwan daya amsa a hannunta for about 3 minutes sannan yace "jiya bana ce kizo ba?.. " Kai ta daga mashi "why baki zo ba tou... " ya fad'a mata,  shuru tayi bata San abinda zata ce mashi ba, "kin raina ni kou... " ya sake fad'a mata "no... " ta amsa mashi Tana turo baki "eh mana... Kin raina ni... In ba raini ba ya zaayi ince kizo ki k'i ziwa kuma in kiraki a waya ki k'i picking... " da sauri tacr "bacci nake... " ta amsa mashi Tana kokarin kuka "then yau kizo... Am I clear?"ya fad'a mata,  ahankali ta daga mashi Kai,  "good... Get out... " ya Fad'a mata atakaice, hannu tasa zata bude yace " kar ki bari in dawo gida baki dawo ba... Make sure you're back early.... " ya fad'a atakaice,  bata sake magana VA ta fita daga cikin motar yana rau rau da idanuwa alaman zatayi kuka, Tana fita ya tada motar ya bar wajen,  cikin mota taslem ta shiga sai faman turo baki take,  Hindu bata tambayeta abinda ya faru ba ita kuma bata fad'a mata komai ba. Rashida na komawa bangarenta ta tarda misscalls din Amanda cikin wayarta ya Kai goma plus,  daman tun jiya ta bar wayan a bangarenta da sauri ta dauki wayar ta kira number Amanda,  she never plays with her calls, she's one person she can't ignore, kiran farko baa daga ba sai a na biyu tayi picking,  Tana dagawa tace "why nake ta kiranki baki picking kou dukiyar ce tayi maki dadi that you want to forget the ladder that gets you there... " ta fad'a mata sounding very angry, jiki na rawa rashida tace "haba not at all... Kinsan I csn never do that... Kawai dai na bar wayar a bangarena ne while ina Bangaren shi.. " ta fada mata cikin girmamawa, "ya enjoyment then... " Amanda ta tambayeta, "fine... Gamu nan.. But wannan yarinyar da masu aikinta are becoming pain in the ass... " tafad'a sounding worried,  "don't worry about them... Babu abinda zasuyi maki... You're in control now... " ta fad'a mata, murmushi rashida ta saki shuru ya Dan biyo baya kaman na second biyar sannan Amanda tace "baki damu ki tambayeni why I have been calling ba..well let me tell you... Ina bukatar wata taimako ne... ".ta fad'a mata atakaice, zama rashida ta gyara thinking it's going to be a piece of cake tace "taimako?.. Allah yasa ina iyawa... ".ta fad'a cikin sanyimurya, "yes kina iyawa mana... You're the wife of a prince, ...prince dake controlling huge company dake Da kudi over 20 billion naira..." idanuwa Rashids ta zaro tare dacewa "wa yafada maki hakan because ni kaina ban San hakan ba... "tafad'a sounding a bit confused "well I made some inquiries..." "hmmm ai na babanshi ne... " ta fad'a backing her husband up, "what ever... Nidai kudi nake so kaman 25 million naira... " da sauri wayar dake kunnen rashida ya kusa faduwa saboda yanda tension ya shigeta lokaci guda "Miliyan ashirin da biyar... Ina zaki samu such money a wanna kasar da muke..." ta fad'a cikin ihu sosai "a wajenki mana... " out of confusion rashida tace "wajena kuma?... " bata k'arasa maganar da zatayi ba Amanda tace "yea wajenki... Did you forget how you promised in har na samar maki yarima kou me nakeso zakiyi min... Now I want you to return the favor... " ta fada mata a atakaice, shuru rashida tayi as her heart beat faster, ta San it's not going to be good saboda yanda Amanda ke magana, kou kadan she's not begging or talking like Wanda shi ke neman Abu hannu wani, she talks straight like the boss "nasan I said that... Amma ina zan samu such money... " Rashida ta fad'a cikin tashin hankali "daga wajen mijinki....." "inna lillahi waina ilaihi rajiun.... I don't think yana da such amount...." "kawai talk to him... Kou bai dashi zai nemo maki... " Amanda tayi commanding dinta, "but pls 25 million naira is too much... Ina laifi Miliyan biyar... " dariya Amanda tayi tare dacewa "banason rainin hankali fa.... Bansan da Miliyan biyar ba na kira maki ashirin da biyar... Ai bukatarsu nake.. Wata project nakeyi shi yasa pls... Am counting on you... " ta fad'a mata atakaice, "nasan bai dashi...ba lallai ya bani ba..." bata k'arasa ba Amanda tace "let me make it clear to you...i need 25 million naira daga yanzu zuwa gobe... Pls don't let it pass when I started... " tafad'a Kai tsaye, rashida zama tayi zuciyarta na bugawa cikin tashin hankali, it's just like you're been captured kuma ana neman ransom, "Allah yasa a samu... " inji rashida, "rashida... Rashids... Rashida... Sau nawa na kiraki... " inji Amanda dake magana like a real traitor "uku... " rashida ta fada kaman mara jini a jiki "good... If you don't want to loose him.. You will get that money as soon as possible... " idanuwa rashida ta zaro cikin matsanacin tashin hankalin da bata taba fuskanta ba all her life "is this what this is about?... Blackmail?.." ta fad'a tana kokarin kuka "call it blackmail...i call it returning a favor... " inji Amanda "sister I paid you...har kudin motar da kika je ni na biyaki... Pls kar kiyi min haka...ki jira alkhairi da zanyi maki da kaina.... " dariyar da Amanda takeyi ne yasa ta kasa magana tayi shuru "you take me as a child abi... Let me break it down for you...you paid be nothing... Yanzu dai zaki fara biyana...kuma daga yau duk abinda na nema kikayi gardama you should take it as your visa out of tje house because zan kira baba ya ruguza komai.... Kinga kin rasa ni na rasa.. So in kina so komai ya daidaita ki dinga yin abinda na saka ki... " hannu rashida ta fara yarfawa tana cewa "Inna lillahi waina ilaihi rajiun... Amanda... So you will still be demanding for more Money...dan Allah kar ki Tona min asiri....ki tuna ke Kika kawo shawaran nan... It's not my doing... Gashi kou sati biyi ban yi cikin gidan ba... Pls I beg you ki sassauta pls..." rashida ta. Fad'a cikin kuka, kou sauraron ta Amanda batayi ba tace "I will be waiting for your call.... Cash nakeso... Zan zo gidanki in amsa zuwa gobe... " ta fad'a mata atakaice "pls I beg you... Ki rage... " rashida ta fad'a cikin kuka sosai, kou magana Amanda bata sake yi VA ta kashe wayarta, da sauri rashida ta fara redailing number Amanda sai dai har ya gama ringing bata daga ba,sakr kira tayi tana kuka amma still bata picking, "na shiga uku.... " ta fad'a tana ajiye wayar tana kuka sosai, she feels total regrets now, kou me mutum yayi da akwai Mai yi Maka above what you did...tana kwance tana tunawa da yanda Amanda ta dinga saka ta dagewa da plans din ashe it's for her own benefits just like the way itama ta likewa tasleem for her own benefits, pillow ta rike tana faman kuka sosai, already ta fara gano cewa wannan auren yarima da tayi ba itace da jin dadi ba Amanda ce, ita koy rabin Miliyan ashirin da biyar bata ci ba sanann she prays yarima ya samu ya bata without questioning her. Sai wajen karfe goma ta tuna Batayi sallah asuba ba tayi saurin shiga bathroom tayi alwallah ta fito tayi sallah, abinci aka kawo amma sam ya gagareta ci, babu abinda take tunani sai yanda zata tunkari yarima da maganar kudin, and she prays ya bata because it's very very heavy a bakinta. Taslem kam tana shiga school mood dinta ya sauya tana sakin murmushi tun batayi parking ba, lot of people are school din sun San her husband married her best friend, kowa yaga pictures din rashida da yarima sannan pictures dinsu is all over social media saboda duk outing da zasuyi da yarima sai rashida tayi pictures ta dora a social media, haka yasa kiwa yasan rashida is the loving bride while ita taslem sunsan auren dole akayi masu, tana parking suka fito ta bawa Hindu kudi ta nuna mata inda zasu bi su nemi abinda zasu ci daga nan ta shiga department dinsu, duk sai kallonta suke wasu suna tausaya mata because despite the calm look and smile she's wearing ramar datayi says a lot, daga Nesa wasu daga cikin old frrends dinta datayi abandoning because rashida suka hangeta, da gudu suka taho ana kiran tasleem oyoyo, rungume juna sukayi taslem nason yi kuka amma sai ta dage batayi ba, sai da suka gama rungume rungimensu sannan suka samu waje suka zauna waiting to hear the latest from tasleem as they know lots of stories will be in her brain, kowa settling yayi amma sai taslem ta sadda Kai kasa not saying anything sai dai wearing a smile and playing with her fingers at the same time, bayan kaman minti biyu daya tace. "sister how are you coping da everything... " tafad'a tana shafa shoulder dinta ahankali while sauran suna kallon ta, ahankali tasleem ta daga kanta tayi ta kalleta for a moment tace "sisters alhamdulillah... Am OK... " ta fad'a calmly "no you're not...you need to see you look.... Hope dai basu maltreating dinki Don sunga babu ruwanki... " inji farida, murmushi taslem ta saki tana kallonta for about a moment, she feels like telling them what she's going through right now amma tana kallon faces dinsu tana ganin rashida, all she remember is the pain rashida caused her, kou kadan she doesn't trust anyone balle ta sake fada mashi deepest secret dinta, "babu.. abunda suke min... Ai part dinsu daban nawa daban... Bamu ma ganin Junan mu... " ta amsa mata, da sauri daya tace "kina nufin har mijin baki ganinshi?..."wata ta fada Don ta fada masu abinda ke faruwa "no ba shi ba... I mean ita... " ta fada cutting the discussion short, wata zatayi magana sai taslem tace "pls I don't want to talk about it... " tasleen ta fad'a atakaice, kallon juna sukayi suna mamakin how she havr changed, "dear baki yarda damu ba kenan... Kina ganin we're all like your husband snatcher friend.... Tou we have been together with you from the beginning... All of a sudden tazo tasa kika manta damu... Mu ba haka muke ba... You can trust us wallahi" inji farida, ajiyan zuciya taslem ta saki ta gano so suke ta dinga zuba like she use to basu san she havr seen and learned a lot in few days ba, "haba sam ba haka bane... Kawia dai I don't want to talk ne.. Ni fa haushi nakeji Kuna ta lectures babu ni... "ta fada tana turo baki tana kallonsu, "ai kam next muke fara exams.... " daya daga cikinsu ta amsa mata, idanuwa taslem ta zaro feeling happy the discussion havr come to an end "Kai jamaa... Tunda nayi registration banyi wasu lectures sosai ba... Shikenan zan kwashi carry overs kenan... " ta fada kaman zatayi kuka "ai ke kina chan A.b.u Mai labule...but wait baki fada mana about first night ba... " farida ta fada mata, dariya kawai tayi tare dacewa "ai kuma zakuyi aure... Sai ku ji ya abin yake... " ta fad'a smiling as if she knows "but seriously da zafi kaman yanda ake cewa?.. " "aa kadan ne zafin.... " ta amsa masu, atakaice dai sau janta suke da hira ita kuma tana nuna masu she's now changed, sai yanzu take jin haushin how she normally talks without control, it's really nice being wise, ba komai ke yawo a kanta VA sai fool da rashida ta kuriata dazun, she's being truthful but batasan kallon foolish and stupid person ake mata ba, sannan yau ta gane her friends always take her as a stupid person who does not havr control of her mouth, tunda suka ga basu samu story da suke so ba kowa yayi tsit, sai tayi magana suke replying dinta, tana tare dasu taga zasu shiga lectures "ni yanzu ya zanyi?... Should I give up?.. Kou in biku lectures... " ta fada looking at their faces "well the choice is totally yours... " farida ta amsa mata "nidai I will advice ki dinga zuwa lectures din tinda revision zaayi... Kou da baki ci exams ba it will help you when you resit the courses... " daya daga cikin su tafad'a mata, "good advice... Haka zanyi... Daman na gaji da zaman gida... It's better in dinga zuwa kawai... " tasleem tafad'a tana mikewa itama, juyowa tayi taga su Hindu da takeaway a hannunsu, jiransu tayi suka karaso ta mika masu makullin mota Don suci abincin cikin mota ita Kuma ta bisu lecture. Rashida was totally confused as komai ya daina mata dadi lokaci guda, she's afraid of abinda zai faru in yarima ya hanata kudin, she feels jazz dinta yana rage karfi dukda he's not arguing much with her but she remembers da farko kou maganar taslem baiyi but yanzu yau har da cewa zai kaita school, "God help me out of this... " ta fad'a tana rike da wayarta tana jujjuyawa, ta kira Amanda ya kai sau goma amma she's not picking which indicates babu negotiating. Wajen karfe twelve ta kira yarima yayinda take kuka, har wayar ta gama ringing bai dauka ba, zata sakr kira sai gashi ya kirata, da sauri tayi picking ta fashe da sabuwar kuka wanda yasa ya shiga tashin hankali daga inda yake zaune, "lafiya baby... " ya Fad'a sounding very tensed, kasa magana rashida tayi sai kuka "nace what's the problem... Who hurt you... " ya sake asking har da mikewa tsaye, "babu kowa.. " ta amsa mashi "ban gane babu kowa ba... You're crying.. " "ina ciki matsala baby...am in serious trouble..." ta fada crying sosai, "am coming home right now... " shine abinda ya fad'a mata, da sauri tace "aa... Kar kazo... Zan fada maka abinda ke damuna... " tafad'a mashi tana kuka "no... I havr to come home... Let me see you right away... " "ka saurara kaji... Pls let me tell you..." "no... " ya fada yana kashe wayarshi, mikewa yayi ya shiga mota ya dawo gida, ana kiran sallah zuhr ya iso gidan the first thing he did was check parking lot inda motocin taslem ke jere amma bata dawo ba, Kai ya girgiza ya shiga ciki heading to Bangaren rashida, tana ganinshi tayi saurin zuwa gareshi ta rungumeshi tana kuka, face dinta ya daga yaga her eyes are very swollen, "what's wrong pls... Meke damunki... Tell me now kafin raina ya baci... " ya fada yana rike da face dinta, "baby mu zauna... " ta fad'a mashi tana rungume dashi gam, babu musu ya zauna kan kujera ta zauna a kafarshi. Yafi minti ashirin yana asking abinda ke damunta amma ta rasa yanda zata fada mashi, sai da taga ya fara zaro mata manyan idanuwanshi sannan tafara cewa "baby...kudi...nake nema... " tafad'a cikin fargaba "kudi... Na Meye... Kuma how much da kija tsaya kina kuka haka kaman ranki zai fita... " ya tambayeta Kai tsaye, shuru tayi har saida ya maimaita tambayar sannan tace "Miliyan ashirin da biyar..," daddaure face yayi yace "I don't understand what you're saying... How much say it again... " ya ya fada sounding a bit tensed. Thanks [3/14, 9:18 AM] +234 703 008 7807: 69if you edit my novel by single word ban yafeba. Yanda yayi magana yasa ta kasa sake furta kudin data kira da farko, sabon kuka ta farayi tana tunanin abinda zata fada mashi that will ring a bell, tasan she's never saying she giving it to a blackmailer tunda ta lura he is changing "pls baby talk... Ban gane abinda kika fad'a da farko ba... " ya fad'a yana shafa shoulder dinta,  cikin kuka tace "baby... Kawata.. Aka dauke... Shine ake bukatar Miliyan hamsin... Iyayenta sun samu 25 million... Dan Allah baby.. Ka bani 25 Miliyan  in basu... " tafad'a tana kuka sosai,  shuru yayi ya kasa magana,  seeing her cry hurts him,  kou kadan bai son tana kuka sannan bai son ta nemi abu ya hanata, "25million naira is too much ai... " ya fad'a cikin sanyimurya,  bai k'arasa ba ta rungimeshi gam tanacewa "baby pls don't say no... Dan Allah kar kace aa... Pls... Kashe ta zasuyi.... " ta sakr fad'a mashi, "stop crying... Ki daina kuka... I will see what I can do... " da sauri tace "baby yau ake bukatar kudin.... Pls... " tafad'a, ajiyan zuciya ya saki yasan kou ma meye zaayi da kudin he can't deny her saidai in bai dashi, kaman ana forcing dinshi haka yake ji,  "bari in duba balance dina... " ya Fad'a mata yana fiddo wayarshi,  nan ya duba balance din shi yaga bai da 25 million,  duka abinda yake dashi is 15 million "baby basu Kai ba... " bai k'arasa ba tace "pls baby kou daga company ne ka amsa... I beg you... " ta umarceshi,  shuru yayi bai ce komai ba, "baby pls say something... If not ba  zan daina kuka ba... " ta fad'a mashi starting another cry dayake ta lura bai son tana kukan "it's alright... Ki daina kuka..." yafada yana shafa kanta, cikin minti biyar  ya kira Wanda ke kula da kudi yace yayi mashi arranging million ashirin da biyar ya k'ara dacewa "it's between us... ..."ya fada mashi,  hugging dinshi rashida tayi gam Amma vata daina kuka ba,  gani take ta debo ruwan dafa kanta da kanta because she's very sure ba zai cigaba da bata kudi ba ita kuma Amanda won't stop asking,  she wish there's something she can do to stop all this.  He look a bit disturbed and hakan VA karamin tada mata hankali yake ba, she feels the whole thing is loosing so quickly,  kinsa in dai mace is on her right Don miji ya dan bata rai kadan bai damunta because zatayi tunanin wani Abu ke damunshi,  amma if you're using Charm zaki dinga tunanin kilan ya daina aiki ne, kwanciya yayi kan kujerar itama ta kwanta gefenshi still crying, "pls enough... Kukan ya isa haka pls... Ai zaa baki kudin kou... " ya fad'a  yana kallon kanta dake kan chest dinshi,  kuka ta cigaba dayi sabida takaici,  ba komai ya sata takaici ba sai yanda zaa bawa Amanda 25 million naira babu gaira babu dalili,  gani take itace zataci gajiyar wannan auren ba ita ba,  hakan VA karamin bata mata rai yake Ba.bayan some moment of silence ya Mike yana cewa "baby bari inyi sallah in dawo... Am hungry..." Ya fad'a yana shafa cikinshi Don tun safe bai ci komai ba "kou indafa maka abinci... "ta amsa mashi, bakinta ya Kama tare dacewa "nope...remember ba girkinki bane...so Bazan wahalal dake ba... " ya fada mata atakaice yana mikewa, harara ta bishi dashi tare dacewa "baby zaka fara kou... " bai bari ta k'arasa ba yace "I don't have such time now... Let me pray in sa a kawo min abinci... " yafada yana barin wajen. The whole novel is 300, mtn 08106102727 kou ta bank 0024878383 stanbic, Zuwairat. Wajen karfe biyu tasleem ta bar school suka nufi gidan su,  tunda all the issues tasleem bata gan mum dinta ba, hakan yasa bata damu da duk abinda zai biyo baya ba taje gidansu,  wajen karfe uku suka iso gidan,  tana parking motarta tayi saurin fitowa da gudu ta shiga Bangaren mum dinta,  hajiya zainab na daga idanuwa sukayi ido hudu da taslem dake shigowa da gudu,  da sauri  hajiya zainab ta mikr har drink dinta na zubewa tana kallon diyarta da ta sauya kaman VA ita ba,  she look so Slim and dry, "Allah sarki Bestyna.... " hajiya zainab tafad'a yayinda taslem ke fadawa jikinta,  "mummy... I miss you... " tafad'a mata tana r u guys at mum dinta sosai tana fashewa da kuka, hajiya zainab couldn't help it but cry too, sunfi minti biyu tsaye rungume da juna suna kuka, shuru hajiya tayi ta fara rarrashi tasleem tana cewa "Bestyna stop crying... kiyi shuru kinji... you havr cried enough... Allah kadai yasan dalilin daya sa ki cikin wannan jarabawan da karancin shekarunki... " hajiya zainab ta Fada mata gana shafa bayanta,  Kai taslem ta daga daga jikinta tace. "mummy Kinga abinda rashida tayi min kou... Tasan na aminta da ita ta rabani da black mamba.... " ."shussh....kar kice komai... Ki bar Mai kowa da komai ya saka maki kinji... " ta fad'a mata cikin tausayin ta, sai hadiyan zuciya tasleem take tana kukan da bata taba zama gaban mum dinta tayi mata tunda ta shiga damuwa ba,  babu irin rarrashin da hajiya zainab batayi mata ba amma Sam taki yin shuru,  she was crying kaman yau abun ya sameta, babu abinda take cewa sai "she called me a fool... Tace am stupid... Ashe in ka yarda da mutum stupid ake kiranka... Mummy so it's only a fool dakr yarda da mutum... " tafad'a cikin kuka sosai, "my dear duniyar ce tazo da haka... Good person is never a fool... Babyna sam I don't blame you sabida duk laifina ne... I didn't teach you to groom yourself... Ban San abubuwan will turn out to be like this ba... Pls ki yafemin... " "no mummy.... Nice ban da wayau... Wai kawayena always want to hear words from my mouth... Gurinsu in zauna ina zuba, ban San haka bane sai yau....mummy rashida ta koya min hankali... I hate life mummy... " ta Fad'a cikin kuka sosai, zama hajjya zainab tayi ta zaunar daita kan kafarta tana kallon ya da kashin wuyarta ya fito, tasan yarta have been through a lot but she's the cause,  she didn't teach her People are bad ba,  kawai she taught her to be herself at any time, gashi she havr learnt her lesson the hard way, Kai taslem ta dora kan shoulder din mum dinta daga inda suke zaune tana kuka while mum dinta na rarrashinta,  "mummy rashida call me a fool... " ta sake fada mata alaman abun yana mata ciwo sosai wanann fool and stupid she calls her makes her want to hang herself saboda bakin ciki,  it really hurt to know That the person you love and trust sees you as nothing but as a fool and a stupid person. Sai kusan minti talatin taslem ta daina kuka, tissue hajiya zainab ta dauko mata ta goge  face dinta, "baby yasan zaki zo... " hajiya ta tambayeta,  "mummy it doesn't matter... Kou in gidan ai ba amfani gareni ba... He says am useless and worthless... "tafad'a cikin sanyimurya,  hajiya zainab kallon yarta tayi tana jin irin wani zafi a Zuciyrta, kou ita dake tsohuwa baa taba fada mata such harsh words ba sai ita,  "baby what doesn't kill you makes you strong... " tafad'a mata,  ajiyan zuciya kawai ta saki hajiya zainab ta  cigaba da cewa "besty ya akayi rashida ta kiraki da fool and stupid... " ta sake asking dinta "mummy yau da safe ne Hindu tana min magana ita kuma sai ta Kama zagina...har da ce min ita bata ci amanata VA wai suna dade tare da Aliyu.. ..i was speechless.. bansan abinda zan fada mata inji dadi ba I havr to cry... " ta fad'a voice dinta na rawa "baby ba ummah kin tace kar ki yarda kiyi mata wata magana ba... Dear listen fada da kishiya ba abunyi bane balle irin wannan kishiyar... You're far far far better than her and talking back ta her will equalize both of you... So daga yau kou me zata ce maki  don't reply her... Kinji... " ta fada mata,  ahankali ta daga mata Kai alaman OK, "but mummy ina son in dawo gida... Banson zaman wannan gidan kou kadan... Kullum in sun fita basu dawowa sai dare... Jiya ma da ummah tazo sai dare suka dawo...mummy Zuciyata na ciwo in na gansu tare... In na dawo gida ba zan ji komai ba... " ta fada tana lafe da jikin mum dinta, hajiya zainab na shafa kanta tace "my love dad dinki ba zai yarda ba.. Kiyi hakuri... Insha Allah you will win the battle...day and night never fight in a battle for long... Dole daya zaiyi winning...so relax and keep praying... " ta fad'a mata,  "mummy sam ni banji dadin auren nan ba. Gashi zaa fara exams next week babu abinda na iya... Nayi loosing whole semester because of auren da bai da wani amfani... " ta fada sounding matured kaman ba ita ba,  kura mata ido hajiya zainab tayi tare dacewa "baby ki bar cewa aure bai da amfani.... Baa cewa haka... Be patient  ..duka yaushe MA kikayi auren... Insha Allah better days are ahead... " ta fada mata,  "mummy ina daddy... Nasan kilan in ya ganni zai ce in dawo gida... Sam ban son zama dasu... " tafad'a mata, "naji... Yanzu tashi kije ki gaido small mom ni kuma in shiga kitchen in hada maki abinda zaki ci sharp sharp ki tafi gida tunda Baki tambayeshi ba... " "ni mummy let me pass my night here kou kuma ki bari sai dare in koma... " da sauri hajiya zainab tace "aa... Sam badani ba... Kinsan ummanki bazata ji dadi ba... Do it for her not for him.... " ta fad'a mata,  nan dai tasleem ta Mike tana turo baki kaman zatayi kuka,  she feels so happy being at home,  kusa da masu sonta,  amma zaman gidan yarima Sam bai yi mata dadi, kullum banda bakin ciki babu abinda take gani. Kaman vata so ta fiya zuwa Bangaren  small mom dinta,  hajiya Asabe na ganinta ta bude mata hannu tasleem tafad'a ta rungume ta gam tana cewa "barka da jarabawa my dear... Kiyi hakuri haka Allah ya kaddara maki....mai gaskiya bai taba tabewa...so kiyi hakuri... " kuka taslem ta farayi tana cewa "mummy dan Allah ku  bari in dawo gida kawai kar bakin cikin wannan gidan ya kasheni... Kullum Zuciyata tana min nauyi kaman an dora min dutse which i don't know how yo remove...pls let me come back home... " ta fad'a cikin kuka, rarrashinta hajiya Asabe ta dingayi tana fad'a mata pls kar ta fadi haka that she shouldn't give up that duk sisters dinta da sukayi aure babu Wanda ya taba dawowa gida despite suma suna fuskantar nasu kalubalen, "mummy nasu VA kaman nawa bane... Nawa ya bambamta da na kowa... Mummy aminyata ta auri Wanda na aura kuma she's in control of the house... Ya zaayi in ji dadin zaman gidan... Wallahi na gaji... In kuma baku yarda na dawo ba na mutu shikenan... " hajiya Asabe kallonta kawai take as she speaks with maturity... Tunda take b'ata taba ganin tasleem tayi magana with sense haka ba sai shirme da shirirta da shagwaba,  now she's talking like a person that have common sense,  in ba Don kar ace she said something wrong ba da sai tace what happened is for her good, "dear kiyi hakuri... Komai na faruwa bisa dalili... Kawia ki dauki kaddara ki cigaba da adua... Insha Allah ke zaki koma in control of your house when you're ready to take that position... Now I can see you're ready to be the head  and wife of your husband.   So don't worry you will possess your possession Insha Allah... " tafad'a mata tana shafa kanta, ta kusa hour a Bangaren small mom duk Don kar ta koma mum dinta tace tazo taci abinci ta tafi,  her phone is in her bag so Even her mom called bazata sani ba,  tana fita daga nan ta hangi bangaren yaya mahboob bude, hanyar bangarenshi ta Kama tana zuwa tayi sallama tare da yaye curtains dinshi,  yana falo da wani abokinshi,  yana ganinta yace "parrot yaushe kika shigo... " ya fad'a looking at how changed his sister is,  abun ba karamin bata mashi rai yayi ba, he can't believe his lovely sister havr turned like this, yaga kasan idonta yayi baki and her eyes are swollen alaman she have been crying for long,  mikewa yayi ya zo kusa daita ya Kama hannunta suka fita waje Don kar abokinshi ya ji abinda zai fada mata Don shi ma abokin,  Kai ya girgiza yana cewa "Allah Mai iko.. " yafada yana relaxing a kujerar da yake, "parrot why are you like this... Me yayi zafi kika koma haka... " ya fada rike da hannunta a gefe guda na gidan, babu abinda ke saka taslem kuka kaman self pity,  in taji ana mata magana cikin jin tausayinta then she havr the perfect chance of crying,. Kuka ta farayi tana cewa. "yaya... Ban son zaman wannan gidan kou kadan...yaya Aliyu bai sona kawata yake so... In ina gidan bakin ciki kasheni zaiyi.... I want to come back home... Pls kuyi wani abu kafin Zuciyata ta buga... " ta Fad'a tana kuka sosai,  mahboob feels so bad about the whole thing and tears of his sister burns his heart,  bai taba Jin tausayinta ba saboda he knows she cry's for any tiny reason and talks a lot amma the taslem he sees today yasa yaji kaman yayi kuka, "kiyiwa daddy magana.. " yafada mata yana shafa hannunta "mummy tace bazai yarda ba... " "don't worry... Zanyi magana da Aliyu... In har yasan bai sonki there's no need da zaki zauna kina wahala da yarintar ki ki lalace saboda aure... It's never going to happen... Ki bar kuka kinji kou... "ya fad'a mata cikin so da kauna,  daman kowa yasan yarima is in love with his new wife Don it's all over the town,local  paparazzi are talking about it, amma bai San his sister is affected this much ba as he knows ba sonshi take ba, "but parrot kina sonshi kou... " ya tambayeta looking at her "yaya... Kou ina sonshi it doesn't matter... Ai bani yake so ba... Ni zan iya hakuri dashi indai zau dawo cikin masu sona... "tafad'a mashi cikin sense,  murmushi ya saki despite how he is feeling tare dacewa "parrot anyi hankali...don't worry zanyi magana da Aliyu..duk yanda mukayi dashi zan fadawa dad... In har yafurta min bai sonki then I will tell dad sai ayi nullifying auren...is that OK for you?.. " ya fad'a mata,  shuru tayi for a moment thinking about how it's going to be, she knows in har aka raba auren ba zata sake ganin yarima ba but she feels kuma it's the best ta hakura da wanann bakin cikin da take ciki, she remembers yanda ake fad'a mata kar ta yi giving up but some issues giving up is the best solution, "yes yaya... " ta amsa mashi at long last, "OK then... Ki bar kuka... "ya fad'a mata rike da hannunta, "tou... " tafad'a tana goge face dinta, hannunta ya saki yanacewa "ki koma ciki... Kar ki bar dukkan yan gidan su ganki haka pls... You look terrible..."Yafada mata, nan dai ta Bari inda yake ta nufi inda masu aikinsu suke, Hindu da sauran masu aikinta ta gani sai labari suke,  sauran amsu aikin gidansu was happy to see her but was disturbed by her appearance.  Bata koma Bangaren mom dinta ba sai wajen karfe biyar, tana shigowa hajiya zainab tace "besty why Kika dade haka..i told you ki koma da wuri shine kika je kikayi zamanki kou... " tafad'a sounding a bit angry "mummy ni kou na koma ai ba kowa gidan... Basu dawowa sai karfe takwas har goma suna kaiwa..."tafad'a tana turo baki,duk lashes dinta jike da hawaye, "ni ba maganar su nake ba... Am talking about you... Kuma naga kinje kinyiwa kowa kason kukanshi kou... Ai sai kizo ki shirya ki tafi nayi maki packaging abincin ki tafi dashi gida... " da sauri tasleem taja baya tana cewa "gaskiya ni mummy aa... "tafad'a tana kokarin kuka, "naji... But maza kizo ki zauna kici ki tafi..."ta fad'a mata, babu musu tasleen ta zauna tafara ci cikin nawa kaman bata son cin abincin, atakaice dai kafin taslem ta bar gidan sai da akayi sallah magrub,  babu yanda hajiya zainab batayi daita ba kan ta koma after eating amma tace ita bata San zancen ba,  har binta da gudu ta dingayi wai tazo ta tafi tasleem ta fice waje zuwa wajen matan masu gadin gidan,  mahboob ta kira wai yazo ya koreta yace a barta mana tunda gidansu tazo ba wani waje taje ba.Kika karanta baki biyaba Allah yaisa. Yarima was at home Don kou koyar motar basuyi yau ba, rashida batayi maganar koyan motar ba because the tension she's in is three much for her shi kuma baiyi maganar su fita ba because he is not feeling too good, in short yana ji kaman he is running fever, duk yayi wani kala he is dull, kou da ya dawo daga masjid ya sake kallon inda motar taslem take amma bata dawo ba, abincin dayayi order aka kawo bai wani ci ba,  rashida sai janshi take da magana saboda yanda taga yayi shuru kaman he is thinking, da tayi mashi magana sai ya amsa mata in one or two words,  "baby what's wrong pls... Kou kudin da ka bani yasa kake fushi Dani... "tafad'a kaman zatayi kuka "aa... Ba fushi nake ba... Kawai dai... Ban jij dadin jikina ne... Ina jin kaman cold is catching me... " yafada calmly,  kanshi ta shafa tana cewa "sorry... Kou in dauko maka magani daga cikin first aid box... " ta fad'a mashi "nope... Kawai bani ruwa... I feel unconditional thirst... Kou na sha sai inji I need more... " yafada mata,mikewa tayi tadauko mashi ruwa kasancewan a bangaren shi suke.  Kwantawa yayi ya lumshe idanuwa amma baiyi bacci ba,  suna tare aka kira sallah asr yaje yayi still checking if tasleem ta dawo but bata dawo ba, he was angry already,  ciki ya shiga ya kwanta rashida ta kwanta bisa jikinshi, yadan juya mata baya yanacewa "jikinshi na mashi ciwo... "rungume shi tayi ta baya. Nan bacci barawo yayi gaba dashi, wajen karfe biyar aka kawo mashi wannan kudin cikin Ghana must go karama,  fita yayi ya amsa ya kawo ya direwa rashida, bai ce word daya ba ya hau gado,  kudin ta dauka ta Kai bangarenta ta kira Amanda tafad'a mata it's ready. Da magrub yarima yaje masjid, kafin ya isa ya fiddo wayar shi daga cikin jallabiya ya kira number ummah, har zaiyi ringing yaji zaa tada sallah, kashe wayar yayi gabaki daya ya shiga masjid akayi sallah dashi ya fito sannan ya kunna waya while heading back home, gefen gate dinshi ya jingina yayi dailing number ummah,  ummah tana picking yafara cewa "ummah... Ummah...kinga abinda kika jawo kou...." yafada sounding so angry. Thanks[3/14, 9:46 PM] +234 703 008 7807: 70Yanda yake magana yana zaro idanuwa kasan something serious is disturbing him,  "kai dan ubanka check who you're calling... " shine reply din ummah sabida yanda yayi magana,  kan shi ya shafa daga baya zuwa gaba sanann daga gaba zuwa baya yanacewa "you're the cause... Sakarar yarinyar nan tana zaune kika bata daman fita... Gashi tun safe bata dawo ba... Who knows inda taje.... Kilan taje gidansu tafad'a masu karya da gaskiya an riketa a chan... " ya fad'a sounding very angry, "ai shikenan sai ja huta da matarka...meye na ihu kuma... " inji ummah "wallahi ummah in har ta dawo gidan nan sai na zaneta... Badai yawo ba..." "da ban ci ubanka ba... Ka taba kaji... Don't blame her Don ta fita bata dawo da wuri ba... Gidan VA dadi yake mata ba.. Don haka in taje inda yayi mata dadi tana iya mantawa da gidanka... " ummah tafada Don ta bashi haushi,  kaman zaiyi kuka yace "ummah haka zaki ce kou... Me ake mata da gidan bai yi mata dadi... Ta kwana inda taje Don in ta dawo gidan nan sai na zaneta... ".ya sake maimaita maganar duka sounding very serious "wallahi ka tabata sai ranka ya mugun baci..  " ummah tayi warning dinshi "daman nasan haka zaki ce... You will support her nor matter what she did... Ya kamata matar aure ta tsaya a waje zuwa wanann time din?... Kawai ki fad'a mata ta kwana chan... In kuma tana wajenki ki rike ta kawia... Amma she shouldn't come back here... " ya fad'a sounding very bitter,  "wai Kai dan ubanka ka kirata mana... Stop disturbing my peace pls... " ummah ta daka mashi tsawa "bake bace kika bata izinin fita while she's under me.... " "Aliyu ranka zai baci... Rigima kakeson yi min kou...zamu hadu da Kai dan ubanka... Kuma school babu fashi.. Sai taje..." bata k'arasa ba sai ya fashe da kukan karya yana cewa "ta zauna gidanki kawia... Ta zana wajen ki...daman Kinfi sonta... Ba tun yau kike Nuna mani bambamci ba... " ya fad'a yana dirza legs dinshi kasa inda yake watching to make sure nobody is seeing abinda yakeyi,  "in ta dawo kar ka doketa kaji... Kawai call her and ask her ina taje after school... In ta fad'a maka sai ka ja mata kunne kar ta k'ara... Shikenan...kaji kou.. " "lallai... She's not that special... " yafada yana turo baki "then let her be.. " ummah ta amsa mashi,  kashe wayar yayi ya tsaya nan inda yake sai titin yake kallo banda hasken florescent babu komai Unguwar,  yafi minti biyar tsaye wajen bai shiga ciki VA,  yana son shiga Ciki ya hangi hasken mota from far,  tsayawa yayi Don ya tantance who it is sai yaga motar ta shiga neighbor dinshi,  tsoki yaja ya shiga cikin gidan ya tarda rashida tafito daga bedroom dinshi,  kura mata kdi yayi face dinshi babu walwala at all For a moment sai kuma ya saki murmushi "what?.. " ta tambayeshi gabanta na faduwa tana takawa zuwa wajenshi "nothing... Pls duba fridge ki bani fruits salad da ruwa... " yafada mata yana zama,  wajen fridge taje ta dauko mashi package din fruit salad daya sayo masu yawa da kuma ruwa guda daya ta ajiye mashi, budewa yayi ya kalleta tare dacewa "da hannu zanci..." yafada babu wasa "sorry... " ta fad'a tana mikewa,  cikin dozen din dake cikin fridge din in case in zasu sha fruit salad tadauko daya zata mika mashi "pls wash it.."yafadaface dinshi babu faraa at all, juyawa tayi simi simi ta shiga ciki ta wanke mashi sanann ta kawo mashi ya amsa ya fara Kai fruit baki amma sam babu dadi,  yanda yake ci yana dan b'ata face yasa rashida cewa "baby ya lalace ne... " ta tambayeshi,  "bai lalace ba... Haka nan sai ib Kama cin abinda ya lalace kaman wani mahaukaci... " yafada yana sake Kai another spoon bakinshi face dinshi babu walwala,  "sorry naga kaman bai yi maka dadi ne... " tafada mashi tana shafa kanshi, "have you forgotten na fad'a maki ban jin dadin jikin?.. Nothing taste alright..." ya fad'a atakaice kaman bai son magana, "oh sorry.. Let me feed you... " ya fad'a tana amsar fruit salad din,  babu musu ya sakar mata  in ya amsa sau daya sai ya Kai minti uku,  suna haka aka kira sallah ishai ya fita fuuuu, da ganinshi kasan he is in so much anger,  yana fjta daga main falo aka budewa taslem kofa,  Kai ya girgiza tare da sakin ajiyan zuciyar da bai San when it escape from his throat ba,  all this while he is afraid kilan gidansu taje aka hanata zuwa,  hakan ne ya ja mashi fever karfi da yaji,  hade rai yayi kaman tunda akayoshi bai taba dariya ba,  face dinshi alone will terrify people like tasleem that easily get scared, tana shiga gate ta hangeshi da jallabiya ya nufo gate,  da sauri ta karaso cikin gabanta na faduwa saboda face dinshi,  kaman bai ga kowa ba ya wuce zuwa masjid,  da sauri taslem ta fito masu aikinta na biye daita suka shiga Bangaren ta,  direct itama ta wuce bathroom ta fito da alwallah tare da  sallah,  bayan ta idar ta cire kayan jikinta ta sake komawa bathroom donyi wanka. Yarima sai sauri yake Don ya dawo ya tuhumi tasleem when she have been without his permission,  yana dawowa main falo ya fara kallon Bangaren rashida before going into part din taslem,  yana shiga ya  tsaya kallon inda bed room dinta yake cikin numerous rooms din dake Bangaren kasancewan tunda ta dawo wanann bangrean bai shiga bed room dinta ba balle yasan inda take, karewa falon kallo yayi sannan ya nufi inda bedrooms suke,  "tasleem!... " ya fad'a da karfi yana kallon doors din,  bai son ya bude kofar dakin masu aikinshi,  tana cikin bathroom so kou kadan bata ji kiran da yayi mata ba,  Hindu ce taji kiran da yayi but bata tantance who is calling ba,  hakan yasa Hindu saurin bude kofar,  da sauri yarima ya juya gareta tare dacewa "tana ina... " da sauri ta nuna mashi dakin da take tare da komawa ciki,  kofar data nuna mashi ya bude ya shiga ya tarda blue set of royal bed Mai shegen kyau da ya dauke mashi hankali, waist dinshi ya rike yana kallon dakin,  it's so beautiful, royal seat biyu na a bedroom din,  wajen daya ya nufa as he knows tana cikin bathroom,  zama yayi tare da crossing legs dinshi feeling relax while he waits for her,  dukda bai recover love dinshi daita ba he feels so comfortable and save,  wani irin annashuwa yakeji while he is sitting there. Yafi minti arbain zaune babu tasleem babu dalilin ta,  kawai yana tunanin  kou ina jikin fa take ta faman wankewa hakan, kofar bathroom yaji an murda ya juya GA wajen yana kallon kofar,  taslem ce ta fito daure da towel iya cinya sai daya daure da kanta,  baki ya saki yana kallonta as she's busy drying her hair da towel din hannunta,  sam baya ankara da kowa wajen ba,  baza gashinta tayi Tana gogewa ahankali walking toward mirror cikin katon bed room din da sai a gida another bedroom daga ciki  yana ganin zata daga idanuwa ya daure face tare da mikewa tsaye,  kaman wacce taga aljanna taslem ta razana looking very scared as all her eyes are out  "ina kika je yau..." yafada atakaice yana maida two hands dinshi bayan yana kallon yanda ta juyo gareshi a gigice tana rike towel. Dinta dake neman faduwa, "ina kika je?!!!. " Ya daka wata wani irin tsawa Mai firgitarwa,  jikinta na rawa tace "gi... Da... " "with who's permission..." ya sake asking, "ba kowa... " tafad'a trying to crying, kura mata ido yayi as he Walks towards her yanacewa "yau sai ba koya maki hankali... Ni ba mijin da zaki raina vane...  " ya fad'a heading to inda take, sauri tace "Kai... Ba... Mijina.. Bane... " tafada cikin tsoro but straight from her heart,. "what the fuck..." yarima ya fad'a yana kakkaba kunnenshi alaman ta sake maimaita abinda tace bai jita da kyau ba, "gidanmu zan... Koma... " ta fad'a tana fashewa da kuka,  Taki daya yayi ya kamata despite bakinta na magana tana ja baya saboda tsoro, gaban towel dinta ya Kama bayan,fingers dinshi hudu cikin jikinta sai dayan babbab finger din waje rike da towel Don gam ya jawota kusa dashi sosai just a breath away yace "maimaita tunda kin girma kiga yanda ake treating stupidity yanzun nan..." Ya fad'a yana intimidating dinta da idanuwanshi, "gidanmu... Zan koma... Ka zauna da matarka   "tafad'a cikin kuka sosai,  yarima tsaywa yayi yana kallonta ya rasa abinda zai fad'a mata, he can't just deny the fact That he loves rashida "tou Don ina da wata mata ke bazaki zauna ba?.." ya fad'a finding it difficult to talk,  kuka ta dingayi saboda yanda ya rike mata gaban towel '"gidanku mata nawa ne... " bai k'arasa ba tacr "daddy bai wulakanci... " baki ya bude yana kallonta,  she's talking but her eyes are tightly closed "wulakancin uban me akeyyi maki.... Kou you want to divert my attention Don kar in hukunta ki kinje kin zaune gidanku tun safe?.. " "ni komawa zanyi... " ta. Fad'a cikij kuka sosai girgiza ta yayi rike da towel din gam yana cewa "wallahi ka sakr jin wannan kalaman a bakinki sai na karkatar maki da baki... "ya daka mata tsawa,  "kina kishi kina da amfani ne... I called you yesterday bakine ba... " bai k'arasa ba tace "eh... Ban.. Zuwa... " ta fad'a mashi cikin rashin kunya,  dayan hannunshi ya saka ya Kama bakinta yana cewa "ni kike fadawa baki zuwa... " ihu ta farayi tana yarfa slim hands dinta kaman an saka mata wuka a baki dukda he knows he is not holding tightly "sai na ci ubanki kika k'ara fita daga gidan nan... Daga yau kou a gate na ganki tun a wajen zan fara cin ubanki... " ya fad'a yana sakin bakinta "ina... Ruwan... Ka... Dani... " ta fad'a tana kuka tana Kama bakinta "ni ba mijinki bane.... Ke wacce irin mara hankali ce... " "Kai... Mijin. .rashida... Ce... Not mine... " yanda take magana yasa ya dauketa da Mari still holding the towel,  "repeat it... " yafada fad'a mata in a very angry mood,  cheek dinta ta rike ta dinga ihu tana "wallahi sai nafadawa ummah... " take fad'a tana tsalle tana ihu sai ka rantse he cut her with a knife, wajen kujera ya jata  ya Zauna ya danneta kan kafarshi,  da sauri ta tashi ta koma kasa ta kwanta saj kuka take tana dirza legs dinta kasa amma ba sosai ba saboda towel dinta dakr neman kwancewa,  zama yayi yana kallonta nan inda take kwance yana regretting why he slap her in the first place "ke kika ja... Why will you talk to me like that... Am I your mate?.. " ya fad'a yana stammer sosai,  cikin kuka tace "oho... Black... Mamba kawai... " ta fad'a tana boye face dinta kan tiles Don kar ya bugeta, yarima kakkabe kunnenshi ya sakeyi Don yajita da kyau,  "did you just call me black mamba... " ya fad'a yana mikewa tsaye "na... Fad'a... " ta sake cewa cikin kuka,  wani irin takaici ne ya kamashi,  tsaye yayi rike da waist dinshi,  yasan black mamba sunan yan cult ne "ni kike kira haka?.. " ya sake maimaitawa, shuru taslem tayi tana jiran yayi decending kanta amma sai bai tabata ba,  Kawai takaici yasa bai San sanda ya saki dariya ba,  "in nace zan biye maki kashe ki zanyi... Silly being kawai..." "kuma gidan mu zani... " ta sakr fad'a mashi "tashi ki tafi mana... Ina ruwana..." ya fad'a yana komawa ya zauna,  sai ihu taslem take, Don tsabagin kuka har gaban towel dinta ya kwance leaving half of her breast waje bata sani ba,  sai ihu take tana kiran ummah da mummy, kura mata ido yayi from inda yake zaune looking at her chest,  her never see them so open before and it makes something in his stomach ached, leg dinta ya Kama yana cewa "taso kiji... " yafada calmly,  da sauri ta fixge leg dinta tana cewa "stop touching me..."ta fad'a mashi cikin zafin Nama tana kuka, mikewa yayi ya kamata ta zauna amma duk inda ya taba a jikinta sai ta ture hannunshi kaman wani dodo ya tabata, her towels has fallen to her waist amma sam bata sani ba, yanda yake kallon chest dinta yasa ta ankara,  kusa da inda take ya dawo ya zauna kusa daita yana kokarin maidota kan legs dinshi tace. "ka bar tabani da hannun da ka taba ta.... Ka bar tabani da hannun da ka taba maciyar amana... Ni ba maciyar amana bace..." ta. Fad'a cikin tsiwar da bai santa dashi ba, "this is serious... " ya fad'a yana kallonta,  "yes it is... " tafad'a cikin tsiwa tana zaro mashi idanuwanta dake cike da hawaye sosai,  mikewa tazo yi yayi saurin janta ta dawo kan kafarshi, "sorry mana... Ban karawa... ".ya fad'a cikin cracking voice, fixge fixge tafarayi tana tuna sanda yake cewa she should never come to inda yake kuma a gaban rashida,  son da take mashi ba zai taba saka ta ta manta da wannan ranar humiliation ba,  in as much as she  enjoys his hands da warmth will not make her go easy on him,  daman abinda mum dinta ta fad'a mata kenan lokacin da tasleem ta fad'a mata yace yau ma tazo,  zaunar daita tayi ta kinsa mata kar ta kuskura ta amince mashi har sai ya dawo hankalinshi, rike ta yayi gam kan kafarshi as he get arouse, "dalla malam ka saketa   " ta fad'a tana juyawa gareshi,  daure face yayi yana cewa. "ni kikewa ihu haka."" ya fad'a yana rike da ita a waist dinta "eh naje nayi... " tafad'a cikin rashin kunya, sai kokarin sauka take daga jikinshi shi kuma feeling her tiny ass on his manhood makes him want more. "say what ever you want....amma if care is not taken yau... Sai kin bani hakki na... " ya fad'a rike daita sosai because She's fighting him, "Meye.. Haka... " tafada saboda yanda take Jin discomfort under her, "meye tou... " shima yayi replying in a voice that is not coming out, "ni ka Kyale ni..."ta fad'a trying to stand "I will but... Ki yafemin I hit you... Ban karawa... " ya fad'a looking at her closer eyes "nayi.. Ka sakeni tou... " ta fad'a mashi still crying, "pls ki zauna a haka... I like it... "ya fad'a yana loosing grip dinshi daga waist dinta, bude idanuwa tayi ta zuba cikin nashi da ya sauya kala tace "why do you like it... " ta fad'a tana turo baki kaman She's not the one crying, she wants to hear him say because I love you sai yace "haka nan... " ya fad'a yana lumshe idanuwa, bai ankara ba ta Mike tare da rike towel dinta tana cewa "ni ka fita daga dakina... " ta fad'a atakaice tana kallonshi, "lallai kin iya rashin kunya... I will go... Amma pls kizo... " ya fad'a yana kallonta looking very naughty tare da dora hannu kan cikinshi, "ni ban zuwa... " ta fad'a tana harde hannuwanta a chest dinta "pls mana...kizo kou me kikeso zan baki... Pls... " yafada yana marairacewa while sitting on the tiles, "ban so... Kaje wajen matarka... " tafad'a atakaice, "kema matata ce... I own you ..." yafada mata, zata bude baki tayi magana ya nunata da yatsa yana cewa "kika sake cewa you're not my wife sai na zaneki... " yafada mata yana tsayar da kafarshi daya yanda bazata ga erection dinshi ba, "sai na fad'a... Ai rashida ce kakeso... Ni ba sona kake... Ba... " ta fad'a tana fashewa da sabon kuka saboda zafin da ranta ke mata,shuru yayi yana kallonta kawai ya bude baki yafada mata yana sonta sai ya gagareshi, "nidai tell me zaki zo or not,," yafada yana kallonta cikin ranshi fari tas saboda yana tare daita amma he can't tell her he loves her, wani irin haushi taslem taji that he proof her right by not answering her question Wato da gaske ba ita yake so ba rashida yake so, like her mum said he want to have her ne kawai Don haka kar ta bashi komai har sai ya dawo mind dinshi, "tell me What do you want... Zan baki sai kizo turaka... Amma in kika bari na sameki bazanyi maki da sauki ba... " "pls leave... " tafad'a tana komawa bakin kofar Don kar yace zai kamata, "tell me your price pls... I want you... " ya fad'a daga inda yake zaune "my price... Zaka biya?.. " ta tambayeshi, "sosai... I will pay... " "then ka saki rashida ka auro wata..." ta fad'a mashi, kura mata ido yayi for a moment before saying "you're mad internationally..." bude kofar tayi tace "get out then... " ta fad'a sounding strong kaman ba ita ba, ita kanta she admires her new self "in baki zo ba wuta zaki shiga Dan ubanki... Or better still come now... Pls... " yafada yana harde mata hannu waje guda, "ban zuwa..." tafad'a mashi tana tsaye a bakin kofar "you have grown wings kou... OK... I will go... But kizo.. Am not begging you...am commanding you... " ya fad'a tana kokarin mikewa, yana da intention din in har ta tsaya nan ya kamata sai yayi curing madness dinta the hard way amma sai ta gudu, tana ganin ya Mike ta fita waje da towel dinta zuwa another room, "zan kamaki... " ya fad'a heading out of the apartment. Bedroom dinshi ya koma, while ita kuma ta fita ta shiga dakinta, kuka ta farayi sosai ta dauki bag dinta ta fiddo wayarta, her phone havr been on silent tunda ta shiga lectures, miss calls ta gani da yawa har da ummah ciki, ummah ta fara kira tana kuka, ummah na picking ta dinga mata fada why zata fita ta Kai dare bata dawo ba, she was crying ta fad'a mata tayi hakuri bazata k'ara ba, cikin kuka tace "ummah Kinga yaya ya mareni kou... Kuma wai inje wallahi ban zuwa..." ta fad'a still crying "kiyi hakuri gimbiyata...ki shirya kanki kije kinji..." da sauri tace "ummah marina fa yayi... " ta fad'a still crying "don't worry zanyi mashi fad'a... In yazo zan rama maki marinki... But now ki gyara kanki kisha turare... Ki gyara gashin kanki... Look neat and smell nice kije...kinga dayab zata dinga jij haushin kin shirya da mijinki... Sai bakin ciki ya isheta... " ummah ta fad'a mata cikin rarrashi da dabara, shuru tasleem tayi thinking of abinda ta ce mata, "ummah nidai... " vata k'arasa ba ummah tace "I don't like complain... Kawai go...in na kirashi anjuma yace baki je ba sai na sa an dauko min ke... Am I clear?.. " ta fad'a mata "yes ummah... " tafad'a calmly, nan ta kashe wayarta, taslem tsayawa tayi tana turo baki tana kuma tuna abinda ummah tafada mata, cream ta shafa a jikinta sai turo baki take kaman someone is watching, sai da ta gama ta bude perfumes dinta na jiki ta shafa from head to toe sanann ta dauki rigar bacci cikin wayanda vata taba sakawa ba ta saka sannan fesa perfume ta dauki hijab ta saka ta fita. Thanks [3/14, 9:47 PM] +234 703 008 7807: 71 A Bangaren yarima kam yana shiga Bangarenshi ya tarda rashida kwance a falo,  kallonta yayi yace "Kinyi sallah..."yafada standing kan ta,  da sauri ta Mike zaune Don bata ji shigowanshi ba, saboda she's totally lost in thoughts when he open the door "eh... " ta fad'a tana mikewa, zama yayi face dinshi babu walwala sosai with out saying a word "naga ka dade wani waje kaje ne... " ta fad'a mashi tana dora Kai kan shoulder dinshi "magana nayi da masu gadi..." ya amsa mata,  shuru ta danyi tana kallon face dinshi "how are you feeling now... " ta tambayeshi "am OK... So nake in kwanta da wuri yau... "Yafada yana mikewa daga wajenta, itama mikewa tayi tana binshi,  da juyawa yayi ya kalleta bai ce komai ba ya nufi bedroom dinshi,  yana shiga ya rage kayan jikinshi ya rage daga shi sai boxer ya haye gado, itama rage kayanta tayi yana kallonta,  sai da ya rage daga ita sai pant da bra tazo hawan gadon yace "pls go to your room today.... I want to. Sleep... " ya fad'a mata looking at her chest "yanzu baby Don ina kwance kusa da Kai sai ka kasa bacci?..or are you sending me away... " ta fada looking at the way he stare at her chest "ba haka bane... Kawai I want to sleep kuma zaki hanane... Ki kuma bani da karfi sex yau... " yafada yana kallon face dinta, he really want to send her away saboda yana tunanin taslem might come,  kou da kuma bata zo ba he will prefer sleeping alone than wasting so much strength without full pleasure like he wants, tunda sukayi aure kullum sai sunyi sex amma bai jin gamsuwa yanda yake so,  "ai nima bance ayi sex ba... Kawai in kwanta rungume da Kai... It's enough... " tafada tana hawan gadon,  he really want to send her away amma bai iya cewa ta tafi directly "in kika rungumeni ba bacci zanyi ba... I will be arouse kuma ban iya sex.. " ya fada mata yana matsawa baya while she step into the bed, baya ya juya mata, kou kadan bata iya fushi dashi sabida son da take mashi,  despite ya juya mata baya she still go close to him and hug his back,  her breast is so press to his back that the man in him rise without delay, dannewa yayi ya matse joystick dinshi da legs dinshi in between cinyoyinshi, wai shi dole ba zai yi ba  kou minti biyar baiyi ba yaji he can't control it,  Dan daga kanshi yayi yana kallonta,.her eyes are closed "Kinga abinda kikayi kou... " ya fad'a Yana turo mata baki,  bude idanuwa tayi tace "me nayi  .." ta fada tana Dan daga Kai, hannunta dake kan waist dinshi ya daga ya dora kan joystick dinshi yana kallon reaction dinshi,  gabanta ne ya fadi sosai Don ita kada tasan what she havr been going through a hannunshi, banda azaba vabu abinda take samu a sex dashi amma kishi won't let her stay away from him,  kou me zaiyi maya yafi mata sauki sau dubu da ta ganshi da wata,  "baby kace baka da lafiya... Pls let's just sleep... " ta fada mashi cikin fargaba,  juyowa yayi gareta yana cewa "sai inyi yaya da wanann... " yafada pointing at his erection,  nunawa tayi vata so amma bai da wani tsaya Jin what what she havr to say ba ya cire boxers dinshi ya hau kanta removing her own pant. Taslem na zuwa falon taji gabanta na faduwa saboda fargaban abinda zai biyo baya,  tunda yace kar ta sakr shigowa bata sakr ba sai yau,  she was walking slowly zuwa kofar bedroom dinshi, daidai lokacin da tasleem ta bude kofar yarima was busy thrusting hard into rashida,  abinda tasleem ta gani makes it difficult for her to breath,  idanuwanta duk waje as dukkansu babu komai jikinsu, ihu ta so yi kaman taga dodo because the view is so crippy and disgusting but ta kasa,  rashida tana cikin azaba da vata San inda kanta yake ba Don legs Dinta ya daga zuwa wajen kanta Kaman zai karyata,  yarima was breathing heavily as he thinks doing with his strength zai sa ya samu pleasure da yake bukata,  he feels strange scent a dakin Wanda yasa ya dakata ya Dan juya,  idanuwa ya zaro tare da saurin sauka daga kan rashida kaman he is afraid, kafin rashida ta dawo hayyacinta har taslem ta fice daga bakin kofar da gudu tana kuka,  ba komai take tunawa ba sai yanda rashida ta hanata yin abinda ya kamata,  "I am indeed the names you called me.... Ni sakara ce...am a fool... " ta fad'a tana fita daga falon cikin kuka sosai,  she feels her breath is going down,  she hates her self,  komai na duniya daina mata dadi yayi,  she have seen alot amma na yau ya banbanta dana sauran ranakun, da Kyar ta samu ta kai falonta ta kwanta nan kasa ta rusa kuka sosai,  wani irin bakin ciki da takaici take ji,  her heart feels so heavy,  wani irin ihu ta saki Hindu ta fito da gudu tana nufo tasleem dake kasa tana kuka,  "lafiya... "ta Tambayeta cikin tashin hankali saboda yanda taslem ke kuka,  "rashida.... Ta... Cuce... Ni... " shine abinda taslem ta iya fadi cikin kuka,  "wani abun ya faru kuma... Meye dan Allah... " Hindu ta tanbayeta tana rike daita,  hannu tasleem ta dinga yarfawa tana cewa "Zuciyata..  Ciwo.... " tafada tana yarfa hannu daya tana dafa chest dinta da dayan hannun, "magani... Na... Zaki dauko min... " taslem ta sake fada da kyar tana dafe da chest dinta,  da gudu Hindu ta shiga ciki ta dawo mata da maganin da ruwa, jiki ba rawa ta amsa ta bude tadauko su Tasha breathing heavily, tana gama sha ta kwanta nan kasa tana hawaye. Nan ta umarci Hindu ta kulle mata kofarta,  babu musu Hindu taje ta kulle ta dawo,  dagata tayi da kyar ta samu ta kaita dakinta ta kwanta kan gado sanye da hijab dake saman kayan baccinta.y(you can pay ur 300 ta account 0024878383 stanbic kou kuma Kati ta transfer kou digits amma mtn ta 08106102727 masu biya tnx, mara sa biyama kuma tnx because naku yafimin riba I tell you take as a joke na Your business) Yarima na ganin ta fita yayi kokarin mikewa amma there's no way da zai fita ta bar gadon without rashida following him,ji yayi wani irin tashin hankali ya ziyarceta, jin ya sauka kuma ba wani abunda yake sai nishi sama sama yas Rashids bude idanuwa ahankali ta kalleshi, "go... To..your... Room... " ya fada mata atakaice yana sauka daga kan gadon,  bakin gadon ya koma ya zauna ya dafa Kai,  rashida batayi gardama ba tadauki kayanta ta saka ta barshi shi nan,  what ever happened havr save her from the torment of having sex with yarima,  sai nishi kawai yake yana shafa kanshi, wani irin kunyar taslem yaji that kou zuwa inda yake bai jin zai iya yi,  he feels so bad at the moment, cikin zuciya ya dauki pillow ya wurga tare da sakin loud moan, da sauri rashida dake maida kayanta ta kalleshi tana cewa "baby lafiya... " bata k'arasa ba yace. "get out!!!! " ya dka mata tsawa in a way baj taba mata ba,  jikinta ne ya fara rawa saboda irin voice din da yayi mata magana dashi, she have never seen or hear him like this and it frighten the hell out of her, cikin rawar jiki ta saka kayanta tana zipping ya sake juyowa tana cewa "out!!!! " ya daka mata another tsawa sai ka rantse bashi bane yake sex daita few minutes ago,  da gudu ta bar dakin tana juyawa Don ta tabbatar bai biyota ba,  he really scares the hell out of her.  Yana ganin ta fita ya mike ya shiga bathroom ya rike sink sai nishi yake,  "what a shame.. " shine abinda ya fada cikin total confusion,  ko kadan vai San zata zo ba,  da kou kadan baiyi gigin barin rashida a dakin ba, kou kadan bai son bata mata rai amma he would her sent her away,  "ya rabbi what is happening to me... " shine abinda ya fada hannunshi biyu bisa kanshi,  he is having this feeling of being cage . "this is not me... " ya fada cikin ihu yana shafa kanshi, wani irin rage yake ji which he thinks it's not because tasleem caught him rend handed with rashida but because it's something else, shower ya sakarwa kanshi tare da sakin ajiyan zuxiya, fitowa yayi ya saka jallabiya ya Kama hanyar waje,  yafi minti goma a main falo looking at door din tasleem, he feels so much shame da bai iya zuwa balle yace zai shiga,  zama yayi nan falon looking straight at her door,  sai lokacin ya gano the main reason he is mad,  zata dinga mashi kallon munafuki kou mara gaskiya,  she will takes his words as lies, zata ce yazo yana fada mata he needs her and now he is with another,  ba abinda ya tsana kaman a daukeshi makaryaci because yasan he hate lies and liars, kwanciya yayi ka doguwar kujera thinking of how to connect to her amma he can't find a good way, bai bar falon ba sai wajen karfe 12 na dare, idanuwa ya lumshe yana komawa dakinshi,  falonshi ya kwanta,  kou kadan bacci bai daukeshi ba har garin Allah ya waye. Rashida kasa shiga Bangaren shi tayi saboda tsoron ihun dayayi mata daren jiya Mai firgitarwa she was so scared and Angry and above all ga kiran Amanda na ta fito mata da kudin, she told her ta jira sai yarima ya fita zata kawo mata kudin har gida.  Jin weakness a jikinshi ya tashi yayi shirin office ya fito looking dull,  bai tsaya koina ba sai parking lot, cikin motarshi ya shiga ya bar gidan. Tasleem kam kukan datayi yasa tayi developing serious fever despite Tasha maganin ya ki sauka,  she cried like never before,  the whole pain was too much for her,  sai yau tasan abinda ake kira da kishi gami da tsana,  she hates both yarima da rashida,  gani take he intentionally called her Don taga abinda sukeyi,  in ba haka ba babj abinda zaisa ya nace mata kan tazo gareshi only for her to see them in such compromising manner,  gani take she will never havr him back,  she remember yanda Dr aisha take fad'a mata In kana bawa namiji romantic sex bazai rabu da Kai ba, ita b'ata bashi ba amma rashida is giving him,  hakan yasa take ganin yarima can never be hers again,  "I hate you... " ta dinga maimaitawa har bacci ya dauketa,  kou da gari ya waye she can't open her eyes sosai saboda kumburi,  sanann b'ata iya fadawa kowa abinda ya faru hakan yasa abun ya tsaya mata a rai,  she sees waist din yarima going up and down a kan rashida,  "you won rashida... " shine abunda ta fad'a bayan tayi sallah asuba tana kwance kan gado, "I gave you my husband... On a platter of gold... " ta sakr Maimaitawa cikin voice dinta da bai fita at all,  wayarta ne ya fara ringing,  ahankali ta daga Kai ta dauki wayar taga ummah ce take kiranta kaman kar ta daga amma she havr no choice,  haka tadaga ta dora a kunnenta tana cewa hello a voice din da bai fita,  ummah was so happy thinking it happened sabida tasan taslem da son jiki da kuma kukan tsiya but unfortunately she was wrong,  "gimbiyata.... Meke damunki kuma... " tafad'a mata calmly,  shuru tasleem tayi not knowing what to say "kiyi min magana mana... Kinji ciwo ne... " tasake asking sounding serious,  ajiyan zuciya tasleem ta saki tana cewa "ummah... Dan Allah... Dole... Ne in zauna...dasu... " ta tambayeta cikin voice din da sai da ummah ta kasa kunne taji abinda take cewa "what happened... " ummah ta tanbayeta cikin damuwa, "ummah... Pls... Answer... Me... " taslem ta sake fad'a mata "aa gimbiya itace ne kawai ake hadawa dole amma kou dabba baa hadasu dole balle mutum... " "tou ummah... I want to go back home... " ta fad'a ahankali "toufa.. Was it that bad...  " ummah ta fad'a wondering why she's saying what she said "ummah pls... " shine abinda tasleem ta fad'a mata "ina Aliyu yake tou... " ta tambayeta,. "I don't know... " shine amsar da taslem ta b'ata,  "ummah na gaji... Gida zani... " "keep quite my friend... " ta daka mata tsawa tana kashe wayarta, nan take ta kira yarima.(I havr many free novels, if bazaki iya biyan na kudi ba then ki karanta na bati bit don't read Wanda na sakawa kudi because ban yafe ba) Loakcin da kiran ummah ya shiga yarima na zaune office looking very lost  tagumi yayi ya kurawa waje guda ido,  karar wayar sai da ta firgita shi saboda yanda mind dinshi bai kusa,  da sauri ya dauki wayar yana ganin ummah ya saki ajiyan zuciya sanann gabanshi na faduwa because he was thinking tasleem ce ta fad'a mata what happened jiya,  picking yayi tare da sallama,  amsawa tayi tace "kana ina ne?.. " ta tambayeshi Don tasan in har what she's thinking happened bai kamata ace yaje office ba kyau ya zauna yana kula daita "ummah... Good morning... "b'ata bari ya k'arasa ba tace "pls give me an answer... " ta fad'a sounding angry "ummah ina office... " ya amsa mata calmly "office?...tasleem b'ata zo wajenka jiya bane?... Kou you want to tell me nothing happened because I know she won't cross my orders... " ta fad'a in a wise way,  shuru yayi yana lumshe idanuwa thinking of the kind of fun he would have had if b'ata tardashi da rashida ba,  in ya tuna kaman ya dora hannu biya Kai ya dinga ihu haka yake ji saboda haushi,  just imagine kana sha'awar Kaci doya kuma sai ga doyan amma kuma baka samu daman ci ba,  hakan yake ji,  he is hungry for That tiny waist and her full chest, "am talking to you Aliyu... Why did you leave her like that... " ummah ta fad'a mashi bringing him back to his attention, Sai lokacin ya san tasleem b'ata fad'a mata abinda ta gani ba Wanda yasan it's unlike her, "ummah sorry... She came at a bad time... " shine abinda ya fad'a mata yana relaxing kan kujerar da yake Kai,  "ban gane bad time ba... " ummah ta fad'a atakaice,  he regrets telling her That da ya sani kawia yayi shuru "ummah ba komai... " bai k'arasa ba tace "wallahi ranka zai baci.. Tell me what you mean by that... " ta daka Mashi tsawa "ummah... Muna tare... Da rashida... Lokacin.... Data zo... " ya fad'a sounding so shy,  "dan ubanka baka San d rashida ba ka kirata?... Wannan wane irin iskanci ne... Did you know you're making this girl go through a lot?... Babu komai... Ka kyauta kaji... " tafada tana kashe wayar.  Nan ta sake kiran tasleem tana rarrashinta amma babu abinda tasleem ke cewa sai ita gida zata,  ummah fada ta dingayi mata kan ta bar fadin haka amma taslem cewa take "walahi ummah na hakura... Na bar mata shi... She won ummah... She's his and him hers.... " ta fad'a cikin kuka, haushi ta bawa ummah ta kashe wayarta saboda fushi. Rashida kam tana ganin yarima ta fita ta dauki makullin motarta da bag din kudin tafita zuwa inda motarta dake dauke da leaner take ta shiga ta bar gidan direct gidan Amanda ta shiga face dinta babu walwala, abunka da yan bariki ta ganin rashida ta fara "see amarya oyoyo... "ta fad'a gana clapping hannuwa tana dariya with broad smile, kou magana rashida batayi mata ba ta Dire bag din kudin tare dacewa "gashi Amanda.... But pls stay away from me daga yanzu... " wani irin dariya tare dacewa "you're very funny.... Kina ganin I will let you eat alone despite we worked for it together?.. " ta fada tana bude bag din kudin da ke dakin "worked for it together?..ai babu wani worked for it together... You look as if you're helping me but you're helping your self... "b'ata k'arasa ba tace "it's called hustling my dear... Don't blame me for hustling... " Amanda ta amsa mata tana fiddo bundle din kudin dake cikin bag din "but it's unfair...sam baki kyauta ba... I trusted you...you're fake..."dariya Amanda ta sake yi tana cewa "use the plural... We're fake... She trusted you too... But you snatched her husband... Imagine in na tambayeki abu bakiyi min ba... I wilk telk the whole world... Sanann in saka baba yayi nullifying komai... " hannu rashida ta dora bisa Kai ta fara kuka tana cewa "it was all your idea... Ke kikace in je kusa daita before getting him...now you're making it look as if I started it... " "Who want hear That part... My dear you're on your own.. " ta fad'a checking the money, daga Kai tayi ta kalli rashida dake kuka tace "oh my dear ki kwantar da Hankalinki.... It's not reaching that length... Ni da ke muna tare... Kinji... "ta fad'a tana kashe mata ido, .cikin kuka rashida tace "pls let me be daga wannan... Kinga kou ni da nake having sleepless night ban samu wannan hakan ba... " "never... " Amanda ta amsa mata atakaice, da gudu rashida ta fita tana kuka sosai, (did you think you will make others cry and havr a fulfilled life?.. Who be you?, who you be?, who are you?. Dole nemesis will surely catch up with you ) Tasleem kam tana gama kuka ta samu ta Mike, Babban bag ta dauko ta fara zuba kaya babu wasting of time, before you know ta cika katuwar bag dinta da kayan da b'ata San kansu ba kawai tana zubawa ne, sai da ta gama ta yi zipping tana kuka tazo ja waje ta kasa fita tayi falo ta kira su Hindu, nan Hindu ta kira sauran masu aikin suka shigo dakin tasleem, ganin bag dake kasa ya mugun tadawa Hindu hankali "na Meye wannan... " shine abinda Hindu ta fad'a mata, "ku fito min dashi... Kowa ya shirya mu koma gida... " tafad'a atakaice tana fita falo, kou kadan b'ata bawa Hindu daman sake mata magana ba because her face shows it, da sauri su uku suka fita da bag din zuwa falo sannan suka shiga nasu dakin Don hado kayansu, nan Hindu ta kira ummah ta fad'a mata tasleem ta hada bag zata koma gida, cikin tashin hankali ummah ta kira tasleem, bayan tayi picking ummah tace "gimbiyata... baki jin maganata yanzu kou ...kou halin da Aliyu ke nuna maki zaisa matsayina ya sauya a wajenki... " tafada mata cikin damuwa "aa... Ummah... Ba haka bane... In na zauna..mutuwa zanyi... " ta fad'a sounding very sad and down. Shuru ne ya dan biyo baya for a moment sannan ummah tace. "I understand your pain my dear...in ina da sauran mutunci a idonki... Come to me... Don't go to Your house... " tafad'a mata,. "tou ummahna... " tasleem ta amsa mata. Thanks [3/14, 9:48 PM] +234 703 008 7807: 72 Pls sisters ina rokonku kou kunga novel dina a wani group ku bar b'ata bakinku Kuna masu magana su daina, ni Mai novel din ban damu ba because I said Allah yaisa, I know Kuna sona kuma Kuna jin haushin hakan because at times ku da kuka biya baku karanta ba saidai ku ganshi a wani group, pls ku bar wasting precious time dinku Kuna fad'a masu na kudi ne tunda suna gani, kuma har su zageku, kawai abinda zaku sani is kou dubu ka ajiye ka rubuta Allah yaisa a jikinshi da gudu zaa dauka, so Meye na abun 300, pls ku bar damun kanku. Kuma daukaka ce a gareni because da akwai free novels Wanda baa sharing amma sai nawa da na wasu wayanda suka isa so let's all say alhamdulillah. "I love you gimbiyata... Nagode sosai... " ummah ta fada mata cikin sanyi murya tana tunanin runs akayi auren nan kullum cikin magana take, "Allah ka kawo karshen wannan abun... Allah ka kawo karshen  zaluncin...rabbi bring peace and harmony into their home... " ummah tafad'a tana kallon sama looking tired. Cikin bag tasleem ta saka wayarta tana zaune falon idanuwanta kumbure sosai,  she look so tired too,  she wish everything will be normal again,  she don't mind  going back to sanda baiyi mata magana kawai suna zaune amma babu rashida, this rashida issues have ruin everything har son da take mashi yanzu ya fita ranta,  babu abinda take hangowa sai su biyu, she havr really learn her lesson the hard way,  kou kadan b'ata zata sakr yarda da kanta balle ta yarda da wasu,  rashida cheated her fiye da tunanin bai tunanin,  Allah kadai yasan how hurt she is, tayi biting lips dinta sai nishi kawai take sai ka rantse Mai Haihuwa ce saboda yanda take rike kujera tana nishi tana jujjuya Kai,  su Hindu ne suka fito da bag dinsu ta daga eyes dinta ta kallesu tare da mikewa,  bag dinta suka fara kamawa suka Kai waje,  itama binsu tayi zuwa wajen ta bude bayan motarta suka saka bag din, cikin motar ta shiga tayi relaxing thinking if she can drive,  bayan mota su Hindu suka saka bag dinsu suka shigo,  Umar ne ya fito yana kallonsu Don ya Kai rahoto, Hindu ta kalla tace "dan Allah kiramin wancan... " tafada nuna mata Umar,  nan ta kirashi, yana zuwa tace "dan Allah palace zaka kaimu... " tafad'a da idanuwanta rufe kaman zatayi bacci "OK... " yafada cikin ranshi yana tunanin yarima bai mata adalci,  duk sun San bai adalci tsakanin su, basu sun abinda ke faruwa a ciki ba but suna ganin abuvuwan dake faruwa a waje kuma sam basu jin dadi,  sun San babu adalci amma amma basu da bakin magana,  keys ta mika mashi ta koma baya, su hudu baya suka zauna while ya jasu daga gidan.  Basu tsaya koina ba sai palace,  kafin su isa har bacci ya fara daukan tasleem saboda rashin baccin datayi jiya, tana jin anyi parking ta bude ido tana cewa "har... mun zo... " ta tambayi Hindu because itace kawarta yanzu,  she doesn't call her friend but she's acting as one, kou ita taslem ta daina fadawa komai,  but one thing she noticed is she's a good person,  a shoulder to cry on,  shi yasa take ganin duk inda zata suna tare.  Da sauri tasleem ta fita ta shiga Bangaren ummah da sauri heading straight to inda tasan zata samu ummah,  juwa take gani Wanda sauran kadan data fadawa ummah a jiki amma sai ta kwanta kasa tare da dora kai kan kafarta without saying a word,  sai kuka,  ummah b'ata tambayeta komai ba sai ta fara shafa kanta zuwa baya tana cewa "gimbiyata...sannu kinji kar ki damu... Komai zai daidaita... Baki k'ara komawa sai komai ya daidaita kinji... " ummah tafad'a mata tana shafa kanta,  Kai taslem ta daga mata daga inda take, umarni ummah tayi aka kawo mata hot tea Taki amsa,  sai da ummah ta zaro mata idanuwan sannan ta amsa luckily ta shanye duka sabida daman yunwan take ji saidai nobody to force her eat. Mikewa tayi ta shiga dakinta ta rungumi pillow cikin saa bacci ya sake dauketa. Umar na ganin su tasleem sun fita yayi mata parking mota ya aika mata da keys sanann ya koma gefen daya ya kira yarima,  sai da ya kira sau uku bai dauka ba sai a na hudu ya dauka yana cewa "pls Umar stop calling me like ban San abinda nake VA... If ka kira sau daya ban dauka ba sai ka saurara min... Now tell me what's the problem... " ya fada kaman yana jin bacci, "daman matarka ce..." bai k'arasa ba yarima yace. "what about her.  ." ya fada yana widening idanuwanshi,  kou kadan bai tsaya tambaya ko wacece ba kaman ba mata biyu gareshi ba "uwargidan..."Umar ya fara fada Don yayi mashi clarifying who he is talking about, da sauri yarima yace. "ban tambayeka ba... What happened..." "dazun tafito da jukkuna... Tace in kaita gida.. "da sauri yarima ya Mike tsaye looking so disturbed yana cewa "yanzu kana ina?.. " ya fada cikin serious tension that shows tasleem is his World, "ina fada... " "me kake a fada?.. " ya tambayeshi Kai tsaye "ita nazo ajiyewa... "bai k'arasa ba yarima yace "amma Umar.. Ban San Kai munafuki.. Bane.. Sai yau... " ya fada cikin serious stammer "Wato sai da ka kaita kake kirana... Tou listen attentively... Yanda ka kaita ka San a bakin aikinka... Ai ba driver na kawoka yi ba... You only come back to my house when she's back... " ya fad'a tare da kashe wayarshi, wurgar da wayar yayi yana shafa kanshi, inda gidansu taje zai fiye mashi Don bai San yanda zai fuskanci ummah ba,  "what sort of thing is this... " yafada sounding very restless,  . "daga ganina naked sai ta bar gidan?.." ya sake fadawa kanshi walking through the office,  "what a mess... " ya sake maimaitawa yana komawa ya zauna kan kujerar daya tashi "rabbi am. Restless... " yafada yana shafa kanshi,  haka ya dinga tunani kala kala on how it's going to be,  da farko yanke hukuncin zaune gidan yayi sai kuma yace ya barta yasan in ya dan dade bai je ba zaa maidota kou kuma zaa kirashi yaje ya dauko ta. Yana nan zaune bayan ta dawo daga sallah zuhr yana duba wata file aka bude kofar office dinshi, mahboob ne ya shigo face dinshi babu walwala, yarima na ganin yanayinshi shima ya hade rai, hannu Mahboob ya mika mashi Don su gaisa yayi kaman bai bashi hannu sai ya bashi looking so frown, "sai wani shan kamshi kake as if kasan abinda ya kawo ni... "relaxing yarima yayi ya kura mashi ido without saying a word, "well abinda ya kawo ni is just for me to tell you tunda Allah yasa ka samu matarso pls ka sauwakewa tasleem... She's too young for the pain she's going through... " kura mashi ido kawai yarima yayi yana sake hade rai "if kuma kana sonta then pls treat her right... Amma wallahi the way I saw her jiya a gida baiyi min dadi ba... " bai k'arasa ba yarima yace "ai da sai ka riketa tunda kanwarka ce... " idanuwa mahboob ya zaro yace "oh so this is abinda zaka ce. " cikin serious anger "yes... And pls don't shout in my office... Wallahi sai na hadaka da abba... Thank God na gano kaine maison rabani daita... Zan fada mashi ya ja maka kunne before I handle you kaman ban sanka ba..."yarima ya fad'a cikin serious anger,  mahboob kasa magana yayi sabida takaici. "Wato you will handle me for telling you the fact... Amma Kai sam baka da hankali..." "tou sannu Mai hankali...ai hankalin ne yayi maka yawa har kake son raba aure..." bai karasa ba mahboob yace. "haka ake aure?.. Haka ake aure kana darata daya kan  daya...ai ba haka ake aure ba... " "tou master ai naga dole kafini Sanij Meye aure tunda you're married... Pls ka barmin office dina I am having a bad day already.. Don't add to it   " yafada yana relaxing cikin kujera tare da kauda Kai gefe guda looking si disturbed "ba dole ka samu bad day ba ka maida yarinya karama kaman wata baiwa... Tasleem tayi kuka har kasan idonta ya sauya zuwa baki... All because of you... How would you havr good day... Kuma ka sani bani da aure but I know the right thing... "ya fada mashi,  yarima was quiet sai shafa face dinshi yake yana sakin nishi as his heart beat faster, "kuma before Kai ka fadawa abba ni zan fadawa dad yayiwa abba magana... Let everything comes to an end before something bad happens... " mahboob ya fada yana mikewa,  "have a good day..  " ya fad'a mashi yana kokarin juyawa, da sauri yarima yace. "mahboob... " ya kirashi sounding a bit calm, juyowa yayi gareshi, kujera ya nuna mashi tare dacewa "pls sit.. " ya fada mashi ahankali,  babu musu mahboob ya zauna,  baki ya bude zaiyi magana sai kuma yayi shuru, shafa goshinshi looking so confuse like never before, finally yace "I need help... " ya fada atakaice not looking at him,  Dan b'ata face mahboob yayi yace "help?... Kaman ya help? "ya fada mashi sounding confused. "wallahi this whole thing is above me... Ban San abinda ke damuna ba... I don't think straight... I feel kaman an dagula min lissafi.   Wallahi I dont know what's wrong with me..  " ya fada voice dinshi na rawa kaman zai fara kuka,  mahboob kura mashi ido yayi ya rasa abinda zai ce mashi "I can't think straight....i feel so different.. Walkahi this is not me... " ya sake fada voice dinshi na rawa looking at mahboob,  idanuwa mahboob ya zuba mashi tare dacewa "are you sick or something?... " da sauri yarima ya girgiza mashi kai "then what is happening..." "I don't know!!! " Yarima ya fada cikin ihu yana daga hannuwa, "is it about your new wife... "mahboob ya sake asking dinshi "wallahi mahboob ban sani ba... Ban Sani ba.. Dan. Allah kuyi min adua... " ya fada for the first time since ya shiga hannun rashida  sai yanzu ya gano he needs prayer,  bai taba ganin yana bukatar adua VA sai yanzu, "pls I don't know why nake jin kaman an sakama zuciya ta ta kunkumi... It feels so locked..." ya sake fada mashi standing up,  walking yayi zuwa wajen window ya rike waist dinshi da hannu daya sai kuma ya dora daya kan bakinshi dake kyarma kaman zai fashe da kuka, "subhanallah... Allah ya fiddaka lafiya... " "I need more prayer... Very powerful one... I want to be normal again... Sam banjin dadin jikina... I feel empty... So empty... "  ya fada facing window, mahboob dakr kallonshi cewa yayi "Insha Allah... Kaima ka dingayi wa kanka..." ya fada mashi, "tou... I will... " ya fada mashi, shuru ne ya dan biyo baya for a moment sannan yarima yace "ka saka a ranka babu abinda nakewa taslem... She's my sister too.   Kasan I can't watch someone hurt her balle ni in cutar daita... It's just above me... I wish I csn give a perfect explanations for abinda ke damuna...  " y sake fada mashi, haka nan sai mahboob yaji ya tausaya mashi,  yasan da gaske da akwai abinda ke damunshi Don ya San yarima da shegen taurin Kai,  yasan before he will talk like this it must be serious... It must be above him da gaske,  "Insha Allah komai zai daidaita...." inji mahboob, "tou nagode...tasleem ta tafi gidan ummah... She's with her now.. " yafada mashi "OK... " mahboob ya fada mashi. "Dan Allah ka fada mata ta dawo... Wallahi babu abinda nake mata   kawai nasan ban zuwa inda take ne... But I am trying to treat her right... " ya fad'a mashi. "trying fa... You said trying kaman ba matarka ba... Ai you don't have to try... You just make it right... " "bazaka gane ba... Zan. Fada maka abinda VA taba fadawa kowa ba... Wallahi ina tsoron rashida... " yafada turning to him,  wani irin squeezing face mahboob yayi looking unbelievable "you Aliyu... Tsoro... Tsoron ma na mace... Haba pls say something else... " mahboob ya fada mashi,  yana jin abokansu na cewa kilan asiri wanna yarinyar tayi mahsi saboda yanda ya sauya masu kuma da yanda ya dinga behaving a lokacin bikinsu,  mahboob bai yarda da all sort of things ba amma yanzu he is believing it. "yes... Pls don't tell any one... It's between me and you... Wallahi tsoronta nake... Kou Kuma ince I do everything to please her alone...her happiness is all I want...i don't see that as anything because  I love her.. " ya fada not being sure "eh lallai so... Wannan son Mai wahalal wa ne tou... " inji mahboob, "so abinda ake fada is true... " mahboob ya fada cikin confusions,  da sauri yarima yace. "me ake fada pls.. " ya tambayeshi yana zuwa gabanshi "cewa ake asiri tayi maka... " ya fada mashi,  daure face yarima yayi before saying "no way... Sam babu asiri... No way... It can't be... It's love... Love dinta ne yayi min yawa... Shi yasa... " ya fada yana dafa kujera, "OK...tell me how did you too met... " inji mahboob,  shuru yarima yayi ya manta, da sauri yace "yauwa... Sshe came into my office sai muka hadu... Ina ganinta naji ta tafi da Zuciyata.... " yanda yake magana yasa mahboob dariya kaman bashi bane yazo da serious anger dazun,  "eh lallai... That was when she charmed you... But kaman yanda kace kana bukatar adua shi zamu cigaba dayi maka..." "pls ka bar maganar asiri...manta kou ni waye?...". "uban waye Kai... Annabi MA anyi mashi ya kamashi balle Kai din banza...kawai dai Allah yasa mu dace amin..." mahboob ya fada mashi, "Amin.. " shima yarima ya amsa yana komawa sit dinshi,  nan suka fara hira tsakaninsu, sun dade tare sanann mahboob ya tafi,  fitowa yarima yayi ya bishi har inda ake parking motoci ya shiga ya tafi shima ya shiga ya koma gida. Yau bai sa an kaiwa rashida abinci ba kuma kou da kuwa an kawo damuwa da tashin hankalon da take ciki ba zai barta Taci ba, yana zuwa ya shiga Bangaren shi ya shiga wanka ya fito sanye da simple dressing Wanda ya amshi dark skin dinshi sosai,  rashida tasan da zuwanshi saboda taga sanda motarshi ya shigo amma she's too frightened to go to him,  wannan tsawan daya daka mata jiya still scare the shits out of her,  sannan ga maganar Amanda yana mata yawo cikin Kai,  lokaci guda jin dadinta ya dauke.  Yarima na fita ya tsaya a tsakiyar main falo yana kallon Bangaren taslem,  he looks so restless,  ajiyan zuciya ya saki sannan ya shiga Bangaren rashida,  yana shiga tayi saurin mikewa tsaye,  kou kadan bai ce mata komai ba ita kuma b'ata zo gareshi ba saboda b'ata San da abinda yazo ba,  kallonta yayi yace. "why are your eyes swollen..." ya fad'a mata atakaice looking at her,  "ba komai... ".ta fad'a atakaice, "me kika ci... Yau na manta ban sa a kawo maki abinci ba... " ua sake fad'a calmly looking at her "ban ci komai ba... " ta amsa mashi daga inda take "Wato shikenan in baa kawo abinci ba ke bazaki dafa da kanki ba?... Kou babu kayan abinci a gidan?.. " ya fad'a mata kaman bashi ba, "wallahi ban shiga kitchen so bansan abinda da akwia da abinda babu ba... " "baki jin yunwan kenan... " ya fad'a mata,  shuru ne ya Dan biyo baya sanann ya kalleta, hannu ta mika mata tayi saurin zuwa gareshi, kan kafarshi ta zauna looking quite,  "am sorry about yesterday..." ya fad'a mata looking at her face, "OK... " "ki shirya mu fita... Am. Hungry also... Duk yau banci komai ba... " ya fad'a yana shafa kugunta. Mikewa tayi ta shiga ciki Don Shiryawa. Bayan kaman minti goma ta fito cikin jallabiya Mai tsadan gaske ya Kama hannunta suka fita. Tasleeem kam ta samu saukin abinda take ji because yau ummah forced her and she ate her meal for the three times a day Wanda ta dade rabonda tace three square meal,  rashin zama gida daya da yarima da rashida really helps because ance abinda baka gani ba bai damunka,  wajen karfe takwas na dare ta koma dakinta ta rungumi pillow tana tunanin kilan yanzu suna chan suna abinda ta gansu sunayi jiya,  that image is the most terrible image she havr ever seen her whole life,  data Dan rufe ido su take gani,  dakin ba full haske bane amma she saw yanda ya daga kafar rashida yana in and out of her,  new tears ne suka fara zubo mata tayi saurin goge hawayen tare da lumshe idanuwa,  wayarta ta dauka ta kira mum dinta sukayi Dan hira sannan bacci ya dauketa. Wajen karfe goma da rabi Mai martaba ya shigo Bangaren ummah, gaidashi tayi as usual ya amsa yana zama kusa daita.  Bayan ya gama zama tace "kayi hakuri nayi abinda nasan bazaka ji dadi ba..." "what could That be... " ya Tambayeta "wannan yarinyar na ce ta dawo nan... Har sai komai ya daidaita... " tafad'a mashi, out of confusion yace "wace yarinya kenan if I may ask... " "tasleem... Matar Aliyu... "ta amsa mashi, "haba amina... Why will you do that... When did you think komai zai daidaita da har zaki maido yarinyar wajenki?...gaskiya banji dadi VA... " ya fada yana b'ata rai "Allah ya huci zuciyarka...wallahi ina tsoron abinda zai biyo bayane... If wani abu ya sameta sunanmu zaiyi yawo...wannan yarinyar ta fita hayyacinta kaman ba ita ba.. Kullum cikin kuka take...ina fargaban kar wata cuta ta kamata... Pls forgive me but wallahi it's for the best... She's a daughter to me... " "amma at least da kin fadamin... Kuma kawo ta nan won't solve anything because she will still think sannan abinda ke ranta will still be eating her up... " inji mai martaba "yes I know amma abinda b'ata gani ba Bazai dameta ba..." "then for how long... For how long zata zauna nan...tunda you know wajen Allah muke nema... We don't know when things will be normal again... " "I know your highness... Amma at least ta Dan maido jikinta... You need to see this girl... Duk tayi sukusuku kaman ba ita ba... Pls kayi hakuri let her be with me...kou da wata guda ne... " "it's alright... But dont do that again... " "OK nagode sosai... " "yauwa... Daman I want to tell you zan biyawa mutane biyar zuwa saudia a yi mashi adua... " da sauri hajiya tace "pls ka k'ara mutane biyu I will pay for them... I need my son back... " ta fada mashi, "OK... Shikenan... Inason zuwa jibi kou gata su tafi... Nayi magana da people incharge... " "tou shikenan... Allah ya fiddamin aliyuna lafiya... " "Amin Amin... " Nan suka Dan taba hira before ya tashi ya tafi Two weeks later. Masu sharing novel dina van yafe ba Thanks [3/14, 9:49 PM] +234 703 008 7807: 73💚❤💙💛🧡 Sakaci 💜💚❤💙🧡💛 ®Zuwairat (ummumaryam) 7⃣3⃣ Yanzu kam gidan ummy ba sauran zaman lafiya,  she was so tired of his behavior because lokacin da abokin abubakar Wato financial secretary na company din Mai martaba ya fada mashi amount da Aliyu ya amsa ya sa abubakar jin zafi sosai da har zai fadawa mahaifinsu amma he gave the guy his word Don yasan yarima Aliyu can sack him in yaji abinda ya faru saboda he warned him kar ya fadawa kowa sannna abubakar  yana ganin ba girman shi bane if har ya bari wani yaji Don Shina abokin nashi ya rokeshi kar ya fadawa kowa, he was so furious that ranar bai kwana a gida ba,  sai da ya kwana biyu ya dawo gidan kuma kou inda ummy take bai kalla ba dukda she dress to seduce him,  yanzu cikin adua take babu dare babu ranar, she will spend half of her night praying Allah ya Toni asirin who ever is behind her pain and tears. When she confronted him yau bayan ya fito amsar daya b'ata was "in kina zama a haka ki zauna in baki iyawa you're free to go... You should know that na fi karfin a shanye ni... Nonsense ..." ya amsa mata atakaice yana ficewa abinda,  zama ummi tayi tana kuka tana tunanin furucin shi a gareta,  kou kadan b'ata kawo komai game da rashida cikin ranta ba,  all she thought was another enemy trying to ruin her home,  taji mutane da dama suna maganar how lucky they're wai su biyu kawai mum dinsu ta haifa mata kuma su biyu din are lucky to be in the royal family so all she thought was another enemy at work,  in ka ganta ta rame kaman ba ita ba,  sam. B'ata da kwanciyar hankali,  yau da yarima abubakar made it clear she can go ta dauki wayar ta tana fadawa mum dinta abinda ke faruwa,  out of confusion hajiya asiya tace "tou fa wannan matsalar daga ina take?... Nq Shiga uku ina ganin kun yi aure yanzu kuma a maidomin ke... " tafad'a kaman zatayi kuka "mami dan Allah ki fadawa daddy ku kirashi ya fada maku inda abinda nayi mashi.. Wallahi ji nake kaman Zuciyata zata buga mami... " tafad'a crying very loud while small babu dinta dake kwance yana kuka, "dear me zai hana kifara magana da mahaifiyarshi... She's an understanding woman... Ki fada mata abubuwan dakr faruwa kar suce kin raina su... " "OK mami... " "Dan Allah ki shayar da wanann yaron... "inji mum dinta. "tou mami bari in hada mashi madara... Wallahi ruwan nonona bai zuwa... Sam ban iya cin komai balle in samu ruwan nono..." tafad'a cikin kukan da duk Wanda ya ganta sai ya tausaya mata, idanuwanta sun kumbura beyond words. "ki kwantar da Hankalinki... What will be will be... Babu Mai hana abinda Allah ya kaddara... " "yanzu mami sai abubakar ya rabu Dani?... Mami kin San ina son mijina... Where will I start from... " tafad'a cikin kuka tana daukan yaron dakr kuka tana rirrigashi. "Insha Allah bazai Kai hakan ba... Kawia ki fadawa mahaifiyarshi let's see what will happen... Insha Allah yau zaayi wanann sadakan da mukayi magana.... " ta fada mata cikin rarrashi, "OK mami... Kuna magana da rashida kuwa... Tunda ban cikin kwanciyar hankali ban koma gidanta ba...  How is she.. Hope ita tana lafiya... " ta fada tana goge face dinta. "eh... Tana lafiya... Na Kirata jiya.. " "OK tou... Bari in shirya inje ganin ummah din.... " "OK... Insha Allah you will be alright... " ta fada mata. Nan sukayi sallama ta kashe wayarta still crying. A gidan ummah kam taslem is having some ease dukda duk sanda ta rude ido babu abinda take gani sai naked yarima,  b'ata ga tsaraicin rashida kaman yanda taga na yarima ba,  hakan yana haunting dinta sosai, duk dare sai ta tashi tayi kuka,  ummah ta hanata kuka a inda take kuma she makes sure suna tare always bacci kawai ke rabasu, in kaga yanda suke tarayya sai kace wasu kawaye, she will sit her down tana b'ata labarin yanmatacinta da yanda ta auri Mai martaba,  it gives tasleem happiness Don sai tayi dariya sosai,  duk sanda ummah ta ganta tana dariya sai tahi wani irin sanyi cikin ranta,  kou me takeso take ci, she pampers her the way tasleem never expect,  kou fita zatayi tare suke fita,  b'ata da Lokacin tunani sai dare,  da ummah ta ganta ta kurawa waje daya ido sai tace. "gimbiya kar in ganki haka... " sai ta saki ajiyan zuciya tare da sakin murmushi kawia,  yau suna zaune a wata falo inda babu komai sai manyan tuntu irin na yan sarauta, kayan marmarin ne kala kala ke ajiye gefe guda sai kuma madara da cup da kuma zuma,  sai kamshin turaren wuta ke tashi Mai daukan hankali. Taslem na kwance gefe guda sai lumshe idanuwa take ahankali,  ta Dan maido jikinta compare to before, kou kadan b'ata da halin na nan yarinta kaman before,  ummah wants her to talk but b'ata magana sai anyi mata,  she's always silent and don't   talk at all,  kallonta ummah dake Kai apple baki tayi tace. "gimbiyata.. Meke damunki... " ta fada looking at her "nothing ummah..." ta amsa mata quietly, "gimbiyata kou dai kina son komawa gidanki... " da sauri taslem ta Mike zaune tare dacewa "umanh Allah ya sauwake.. ni ban k'ara komawa... ban son ganinshi... " tafad'a mata tana mika legs dinta tare da dora daya kan daya, murmushi ummah tayi tace. "kou da babu rashida a gidan baki komawa?.. " ta tambayeta, shuru tayi for a moment sannan tace "ni ummah ban komawa... ba son shi kuma... " ta amsa mata atakaice,  "kina nufin yanzu da baki ganshi for a whole week ba baki damu ba?.. " "ni ban damu ba.. " ta fada kanta kasa "in har da gaske baki damu dashi ba ki saki Ranki... Inason in ganki being happy... " "OK ummahna.... Zan saki raina... Zan daina damuwa.... Kawai abinda na gani yana Mani yawo cikin raina ne... " tafad'a kanta looking very distubed,zama ummah ta gyara tana cewa "meke maki yawo a Kai... " "ummah babu komai..nidai ban son auren yanzu... Daman Kune kuka. Matsa min... Gashi naje na gano abinda bashi bane... " ta fad'a kanta kasa "hahhh gimbiya pls don't kill me da dariya... Tell me what did you see... " ummah ta fada trying to see if ta fara hankali "ni babu abinda na gani... Kawai ban auren... " ta fada tana komawa ta kwanta "tou hajiya tasleem... Na kira Dr hajiya tace in gaidaki... Kou in kirata kuyi magana... " "aa... " ta amsa mata daga inda take kwance "naji... " ta amsa mata atakaice. Wajen rashida kam a hankali abubuwa ke warware mata, because ahankali yarima na dawowa hayyacinshi, haka nan kou magana bai hadata dashi kuma in tayi mashi magana sai ya amsa in one single word which is yes or no shikenan,  in ta tabashi sai yace ta Dan. Matsa he need his space wai bai son ana matsa mashi, bai cin abinci a gida kuma bai isa yaje main house Wato fada yace zai ci abinci ba because yasan ummah is mad at him,  hakan yasan ya koma cin simple biscuits da sauransu, rashida ta rasa inda zata saka kanta Don gani take wannan maganin bai mata yanda take so ba Don kou wata batayi ba ya fara sauya mata,  kou me zata tambayeshi he will fo with out complain amma bai sakewa daita kaman fsrkon,  she feels so scared and afraid of abinda zai biyo baya,  gani take Amanda ta cuceta for not giving her lasting charm, b'ata San aduar da akeyi koina ne yayi yawa ba, mussanman da ga mutane a saudia suna mashi adua sannna GA ummy duk dare cikin kuka take tana adu'ar Allah ya kawo karshen Wanda ke son lalata mata aurenta,  kuma GA family din taslem na nasu ga friends da mahboob ya fada masu halin da yarima ke ciki, ba kowa zai zauna yayi maka adua ba amma people that really love you will wake up at middle of the night and pray for you. Prayers are going in different places all because of yarima, sannan uwa uba GA mahaifiyar shi da b'ata bacci all because of him, she promise to give five people hajj muddin danta ya dawo daidai. Yau tunda safe yarima ya Mike ya zauna a bakin gado sai shafa face dinshi kawia yake yana nishi sama sama kaman Wanda yayi gudu,  he is so tired for no good reason,  face dinshi sam babu walwala,  wayarshi ya daukata yana jujjuyawa ahankali,  babu abinda ke yawo kanshi sai taslem,  he misses her like hauka,  her love is finding place a zuciyar shi all over again and it's coming a bit faster and stronger than before, "I miss you.... " shine abinda ya fada under his breath yana kallon wayar dake hannunshi,  maganar dayayi yasa rashida dake far side of the bed kaman yanda ya umarceta ya koma chan karshen gado ta juya gareshi, "naam... " tafad'a thinking he talked to her, kou juyawa baiyi ba balle ya amsa mata, matsawa tayi kusa dashi tare da dora hannunta ka  shoulder dinshi tana dacewa "baby...." aikam wani irin razana yayi yaja gaba kaman zaj fadi daga kan gadon,  sai ka rantse bai San da kowa gidan ba,  juyawa yayi yana kallon face dinta kaman wata bakuwar face,  sai ka rantse bai taba ganinta ba saboda yanda yake kallonta with eyes wide out, surprise look rashida tayi wan kanta saboda yanda yake kallonta frightens her, "baby it's me lafiya... "tafad'a cikin sanyinmurya "nothing... " ya fada yana mikewa daga inda take ya ajiye waya ya shiga bathroom "na shiga uku... Not so soon... " tafad'a tana fashewa da kuka, "it's too soon... " ta sake fada tana kuka sosai, gaban mirror ta koma tana kallon face din kanta taga kou she changed but she seem OK,  bayan kaman minti goma ya fito daure da towel jikinshi da ruwa,  kou kadan vai tsaya wasting of time ba ya skaa kaya,  he really wants to see his mom and taslem today. Bai damu da how ummah or tasleem will welcome him ba but he must go, kaman babu kowa dakon despite rashida na zaune a bakin gado tana kuka,  sai da ya gama Shiryawa ya zo fita tayi saurin binshi tana cewa. "baby....me nayi maka pls... " "meye wai... Kina damuna.... " yafada yana juyowa gareta looking very angry, "you won't talk to me... You won't even touch me... "da sauri yace "wai ke wacce irin mace ce... I thought women suna da swag... Amma. Ke Kullum complain... Pls leave me alone ..." ya daka mata tsawa,  cikin tashin hankali ta fara yarfa hannuwa, yarima dakr kallonta watsa mata wank irin kallon takaici yayi,  he feels like asking her how did they even meet In the first place amma yana ganin kaman it's not the right time but he is going to ask her,  ficewa yayi daga dakin yana dora hula bisa kanshi, da sauri rashida ta bishi tana cewa "I need money... So nake ayi min chefane... " tafada Don ta San if she' have loose him totally, bai ce komai ba ya fice abunshi,  yana shiga mota,  daya daga cikin maigadi ya kira sai da yazo ya zaro 5k ya mika mashi kudin yana cewa "ka kai mata..." shine abinda yarima ya fada yana tada motarshi,  maigadi was totally confused Don bai gane inda ya dosa ba,  all he hears was Mika mata "ita wa... " ya fada amma yarima bai saurareshi ba yanufi gate, da sauri yaje ya bude mashi gate ya fita ya maida yarufe gate ya koma wajen danuwanshi yana cewa "wai wanann mutumin lafiya shi daya kuwa... Ya miko min kudi wai in Kai mata... Wacece zan kaiwa... "ya fada yana kallon new 1kguda biyar da ke hannunshi, "kaine mara lafiyar ai... Tunda yace ita ai kasan matarshi yake nufi... " dayan  yafada mashi, "oh sai yanzu na gane... Sam na mance da akwia wata gidan... Kasan yanzu ba fita suke ba kuma ni wancan Mai gaida mutanen na sani... " ya fada heading to kofar main falo,  rashida na zaune main falo tana kuka yayi sallama,  daga Kai tayi tana kallon Wanda yake tsaye, she can see him but tasan he can't see her,  goge face dinta tayi tana kallonshi,  sallama ya sake yana cewa "alhaji yace a bada sako... " ya fada rike da kudin "ka ajiye nan... "rashjda tafad'a tana mikewa da kayan bacci dake jikinta,  tana kallo ya ajiye kudin hannunshi sannan ya juya,  da Sauri ta bude sliding door din ta dauki kudin ta Koma ciki "all is not lost... " ta fada tana kallon kudin,  ajiye kudin tayi ta koma ta zauna thinking of what to do,she wants to contact Amanda amma hanshin ta ba zai barta ba,  tafi minti goma nan thinking of what to do,  dole ta yanke hukuncin kiran Amanda,  ciki ta shiga ta dauki wayarta tare da dailing number Amanda,  bayan ringing kaman uku Amanda ta dauka tana cewa "amarya... How far... " kuka rashida ta farayi tana cewa "kin cuceni...you made everything look as if it's going to last for ever... But unfortunately kou wata banyi da aure ba ya fara sauya min... Wallahi Kou magana baiyi min yanzu... " ta fada cikin kuka sosai,  Amanda shuru tayi Don tasan it's hard asiri yayi succeeding twice kan mutum guda,  sanann tasan dole it will end fast because she knows the family is powerful,  that's why ta yagi rabonta before it's late, "pls say something... Kin amshi kudi Kinyi shuru....i need yoour help before it's late... " ta fada still crying "sai ki kawo kudi in koma wajen baba in amso maki more powerful charm... " ta fad'a mata "ai bazai bani kudi ba... Sannan I havr no Money...pls ki dauka cikin na wajenki... In komai ya daidaita sai in biyaki... Dan Allah... "da sauri Amanda tace "you must be joking... Ai wannan kudin na kashe su... So bring money... Kinga yanzu you won't suffer neman yanda zaki saka mashi a abinci since you're together... " "kaman nawa... " ta tambayeta "like 1.5.."Amanda ta fada mata,  "oh ni... Na shiga uku... Na. Shiga hanya mara bulewa... Wallahi ke kika jamin wanann abun... Da yanzu kilan na Manta dashi... " ji tayi Amanda ta kashe wayar,  da sauri ta tsaya tana kallon wayar "dole ki kashe tunda kin cuceni...." ta fada cikin kuka,  dole ta nemi mafita tun kan dare yayi mata,  she can't believe people are this wicked,  (like she's nice herself ) halin Amanda ta mugum b'ata mamaki, she showed her b'ata da interest din kowa sai nata kadai,  she's totally selfish. Nan tayi deciding ta nemi 1.5 wajen yarima,  she decided That in har aka b'ata maganin boyewa zatayi ta dinga diga mashi a abinci yanda bazai taba kufce mata ba.(let's see how it's going to be) Yarima na zuwa office yayi relaxing holding his phone,  sai jujjuya wayar yake kaman he wants something  amma he is afraid to do it,  yafi minti biyar yana juya wayar sannan ya bude wayar ya shiga YouTube,  wajen search dinshi ya shiga sai ga wannan wakar da tasleem ta fada mashi tana so,  it's the last thing he searched on YouTube,  tsaya kall0n sunan yayi for a moment yana tunanin if he should open it or not,  finally he have the courage to open it, bayan wakar ta fito ya tsaya kallonta for a minute sannan ya kunna tare da lumshe idanuwa yayinda kidin ke tashi,  he have been trying to open it for over four days now amma bai da wannan courage din sai yanzu, relaxing yayi yana kallon wannan video din that is very romantic, biting lower lip dinshi yayi yana releasing wani irin ajiyan zuciya Mai nuna desire, Kai ya dora kan desk dinshi as wakar na tashi yana Jin ana "even though we get caught in the rain I know our love wont wash away...", daga Kai yayi yana cewa "what happened.... " shine abinda ya furta under his breath. Allah Knows yana jin kunyar haduwa da tasleem Don ji yake kaman yaci amanarta sanann yana jin tsoron abinda ummah zatayi mashi saboda yanda yayi sati baije gidan ba balle yayi maganar b'ata hakuri ta dawo gida, but what ever may be the case he have to see her today. Wajen karfe 12 ummy ta iso fada wajen ummah, bisa neman izini ta shiga inda taslem ke zaune da hot pepper soup na pigeon a gabanta, taslem na ganinta ta gane itace yayar rashida Don she knows itace matar yarima abubakar, hade rai tayi as she step Into inda suke da sallama rike da baby a hannunta, amsawa ummah tayi wearing a smile, taslem kam kou daga Kai batayi ta cigaba da shan romon namanta, gaida ummah tayi cikin girmamawa ummah ta amsa mata Kama hannun yaron dakr hannunta, Dan daga Kai ummy tayi ta kalli tasleem da ta hade koina na face dinta tana shan romo tace "umanh wannan kaman taslem matar yarima Aliyu kou... " ta fad'a looking at how much she changed, tasan sanda take zuwa gidanta da mom dinta ba haka take ba, she look more beautiful and have more weight kan yanzu, kou kadan maganar datayi bai San tasleem ta daga Kai ba sai ki rantse babi kowa wajen, ummah b'ata San haka taslem ta koma ba sai yanzu, da gaske people do change, her behavior really baffles her, sai ka rantse ba daita ake magana kou maganr da akayi have something to do with her ba saboda yanda tayi kaman ba daita ake ba "eh itace... " ummah ta amsa mata as yaron na zuwa kusa daita, Kama yarom tayi ta dora kan kafarta, "Allah sarki... Itace kishiyar rashida ke.... "ai b'ata k'arasa ba tasleem Ta daga Kai tana cewa "ni ba kishiyar rashida bace... Hala b'ata fada maki na bar mata mijin ba... " da sauri ummah tace "ke Ranki zai baci... Banson rashin Kunya... " ta daka mata tsawa, ummy was so shocked beyond word, da sauri taslem ta Mike ta danyi nesa da ummah before saying "eh mana.. Ai ba karya nayi ba... Ta sani take son munafurci kaman yanda yaruwarta tayi min... Nasan she knows ban gidan... Kuma now she's asking kaman she cares... " takalmi ummah ta dauka daga inda take zaune taslem tayi bakin kofa da gudu tana cewa "wallahi sai Allah ya saka min... Mugaye macuta Kawai..." tana kaiwa nan ta bude kofar da gudu ta fice tana kuka, tana maida kofar ta rufe ta daga Kai sai ga Aliyu ya nufo kofar, shi kanshi bai ankara da ita ba because kaman daga sama, ganin ta da tears a eyes really hurt his heart. Wani irin matsanacin faduwa gaba tasleem taji data ganshi, "Mtwsss... " ta ja wani irin dogon tsoki ta bar wajen da gudu still crying. Thanks [3/14, 9:49 PM] +234 703 008 7807: 74💙❤💚💜💛 Sakaci 🧡💙❤💚💛💜 ®Zuwairat (ummumaryam) 7⃣4⃣ Yarima tsayawa yayi yana kallonta,  tunda yake bai taba jin irin wannan moment din ba,  everything seem so new to him,  tsokin data ja sam bai b'ata mashi rai ba dukda he hates such things, yana kallo ta karya corner zuwa inda dakunan bacci suke,  bayanta yabi fa kallo har ta shige,  he feels it's a perfect moment to see her tunda ummah b'ata San yazo ba, he is shy ya hada ido daita hakan yasa ya shiga ya tarda tasleem data hada Kai da bango tana kuka ya rungumeta tabaya, tasleem batayi expecting zai biyota ba because she have nothing to do with him anymore so she thinks he feels the same  so wanann hug din made her almost jump out of her skin,  "parrot... " ya fada breathing out very hard kaman yayi gudu na hour guda,  dif tasleem tayi kaman anyi ruwa an dauke,  the feeling of her complete man holding her from behind makes her stomach rumbles,  "sorry pls... " yafada idanuwanshi lumshe tare da dora kanshi kan silky hair dinta da bai da dankwali,  she was breathing hard to as she thinks,  the first thing she saw was him and her together,  wani irin fixga tayi daga gareshi tana cewa "leave me alone... " ta fad'a tana kufcewa daga gareshi,  ba rikon gaske yayi mata ba so she easily get away from him,  "why pls... What did I do to you... " shine abinda ya fada mata looking at her forehead instead of her face,  bai son su hada ido daita after she saw him strucking into rashida,  "ka bar dakina.... Ban sonka... Mai sonka ban son shi... I hate you... I hate you sau dari.... Daman Dan inga abinda kake da ita yasa ka kirani... That's why you insist I should come... Na gani... Kuma na gode.. Ni ban iya hakan ba... Go to her... " tafad'a mashi in so many words,  he remembers how stupid and childish she always act har yake tunanin babu abinda ta sani amma yanda take magana yanzu kaman an zaunar daita an fada mata what to tell him, he sees her as a silly person si yana ganin bazatayi hankalin fada mashi such words ba,  bai San she havr learnt a lot and her brain think faster than he could ever know ba,  duk maganar da take the only place he had the courage of looking at is her forehead kou her mouth but not straight into her eyes,  into kuma ta kifa shi fa wet eyes dinta, she was so angry that she wish he is a child da Allah kadsi how she will whip him,  kilan sai an kwaceshi daga gareta saboda duka,  "it's not like that...ban San zaki so ba... You told me you're not coming... Pls kiyi hakuri... Mu koma gida.... " bai k'arasa ba tacr "lallai Wato ka samu abinda kakeso.... Nima kayi yanda kake so Dani... Tou wallahi ban komawa wannan gidan... Na bar maku... Kuje chan kuyi abinda kukeso..." "pls take it easy mana.... You're hard on me and your self... Take a look at yanda kika koma saboda saka abinda bai kamata ba cikin Ranki... " yafada yana kallon yanda ya rame kaman he is seeing her for the first time he talks to her as a wife that is matured not a Girl he senior with over 12 years,  wani irin haushi taslem taji, wai hard Him,  rasa abinda zata fada mashi tayi ta  saka bayan hannu tana goge face dinta amma new tears suna fita,  she hates him more than word can express,  abinda ta sani is duk abinda zai fada mata yanzu it's because ya sameta yanda yake so not because he cares,  daman mum dinta told her kar tasake ta bashi hadin Kai har sai ya rabu da rashida,  "kiyi hakuri.... Ki bar kuka" ya fada taking a step towards her,  da sauri ta Mike ta ja baya tana cewa "kar kazo kusa da inda nake.... Go away... " tafad'a cikin kuka,  yarima rasa abinda zai ce mata yayi, he is not use to talking a lot so bai San word ta will tell her he is sorry ba, kukan da take hurt him deep down, another step ya dauka zuwa gareta ta sake ka baya zuwa jikin bango sanann tace "don't come closer..." ta fada cikin serious anger tana hawaye tana nuna Shi da yatsa, murmushi kawai ya saki yana zuwa inda take,  takura tayi a jikin bangon yana zuwa inda take out of anger tafara dukanshi tana cewa "stop touching me da bakin hannun ka... Stop touching me... " tafad'a trying to move away from him,  "enough... " yadan daka. Mata tsawa yana mamakin why ta raina shi haka tana fada mashi magana in a way da bai taba tunani ba,  "parrot dina... " bai k'arasa ba tace "ni ka daina tabani.... " hannu ya dora kan bakinta tayi saurn tura hannunshi tana goge bakinta,  "bazaka samu abinda kake so ba... " ta fada tana turashi, all she knows is yana son ya sameta ne kaman yanda ya samu rashida and it's something she can never let it happen,  tayi wayau da kou Mai wayau bai kaita hankali ba,  he couldn't help it but smile, dauke hannunshi  yayi daga gareta ya dafa bango both side tana tsakiyar hannunshi,  sai kallon yanda take sheshheka yake not knowing words to express what he wants, "muje gida... Kawai let's go ba sai ummah ta sani ba... " yafada calmly kaman something annoying is not happening right now,  he seem very calm, "ban sakr zuwa gidanku... Kuje chan ku karasta... " "taslem kin iya magana... It's nice knowing new side of my gimbiya... " harara ta balla mashi standing in between his arms, sai kallonta kawai yake,  amma kou kadan ya kasa hada ido daita,  ita dai ce ke kallon idanuwanshi,  "wani irin dadi nake ji dana ganki... Kaman an bani wata irin kyauta...if I ever treat you bad ki yafemin.... Pls... " "Nida leave me alone... "  tafada dukawa Don barin inda yake,  he stands there feeling totally happy, shi dai gani yake kou dukanshi zatayi he won't say a word,  sam his anger is not coming,  he look so h Calm, bari yayi ta koma bakin gado shima ya koma ya  zauna gefenta, hannunta ya Kama tayi saurin fixgewa tare da goge hannunta da zanin gadon da take Kai,  "baki son black mamba na taba ki kou....you hate snakes... " ya fad'a smiling,  tsoki taja zata Mike yayi saurin kamo hannunta tare da janta ta fado kan kafarshi, rungumota yayi GA jikinshi yana sakin ajiyan zuciya dake nuna he feels so OK,  "ka barni malam.... Dalla ka sakeni... " ta fara fad'a mashi,  maganar kafe mata yayi jin bakinshi cikin nata while she is on his legs,  hannu biyu ta dora kan shoulder dinshi tana kokarin turashi baya amma she's no match for his power. Ummah was more shocked than ummy da saliva dinta ya kafe saboda tashin hankali,  idanuwa ta kurawa kofar da tasleem ta fita just like the way ita kanta ummah ta kurawa kofar ido,  sai ka rantse babu kowa wajen saboda shurun wajen,  the first person daya katse shurun was Dan ummy dakr hannun kakanshi,  juyawa ummy tayi ga ummah tace. "ummah... " ta kirata voice dinta na rawa, ahankali ummah ta sauke idanuwa sannan ta juya gareta,  "Dan Allah... Tasleem... Ta rabu.. Da yarima Aliyu?.. " ta tambayeta Cikim serious Tension dayayi clarifying b'ata da masaniyar abinda ke faruwa,  ummah is a wise woman,  she knows when you're lying or not and yanda ummy ta yi maganar shows sam b'ata San abinda ke faruwa ba,  "my dear rabu daita... Sakacin ta ne kawai... " ummah ta fada mata wearing a smile,  "ummah.. she seem serious..." ta fada cikin rawar murya Don tashin hankalin da take ciki k'aruwa yayi lokaci guda,  words din taslem are so harsh and very hot,  yanda tayi mata magana ya nuna mata she is in so much anger and she's seeking vengeance,  "don't mind her... Ya sauran yaran... " ummah ta fada mata diverting her attention "ummah suna lafiya... Ummah Dan Allah zanje wajen tasleem muyi magana... I want to talk to her... In har abinda ta fada gaskiya ce then rashjda ta cucemu... wallahi ummah rashida makes it seem komai is alright...inna lillahi waina ilahi rajiun!!!. " ummy ta fada tana fashewa da kuka,  "haba dear na.... Ki kwantar d Hankalinki.... Banga abin kuka ba... Sakarcinta ne kawai... "ta fada mata cikin rarrashi da zafazi masu sanyi,  "ummah Dan Allah ki bari inje inyi mata magana.. Ina cikin matsala kuma i want to know where my problem is coming from... " tafad'a still crying,  ummah ji tayi babu dadi sam saboda yanda ummy ke kuka,  she feels anger toward all her family amma sam b'ata da evil heart,  b'ata da taurin zuciya at all,  the way she was crying made her said "dear kiyi shuru... Babu abinda ke faruwa...ba Don rashida ita da Aliyu suka samu matsala ba... " "ummah am sorry but ban yarda ba.  Bari inje inyi magana da tasleem.... "ta fad'a cikin kuka sosai sannan tana kokarin mikewa,  "no ki zauna... " ummah ta fada mata Don tasan yanda tasleem ke cikin temper din nan in har ta bar ummy taje ta hada fada because she's sure zata yaba mata bakaken maganganu ne,  "let me call her..." shine abinda ummah tace mata,da sauri ummy dake ganin b'ata kyauta ba tace "aa... Ummah pls no... " tafad'a mata,  b'ata k'arasa ba ummah ta daga mata hannu tana cewa "banason gardama...i hate it... " ummah ta fada mata tana mikewa,  "bari tazo tayi maki bayani da kanta Don wanna hawayen da kike is making me unease... " ummah tayi adding while standing completely,  "ummah na gamsu... Na daina kuka.." ummy tafada tana goge face dinta kawai Don kar ummah ta fita but nothing os stopping her from getting into the root of this,  not after zafafan kalamai da tasleem ta wanke ta dashi, ummah vata tsaya sauraronta ba ta fita daga dakin zuwa inda tasan zata samu tasleem Wato a dakinta. Turashi kawai take amma kaman b'ata taba mutum, he was forcing his way Into her tight mouth, she wasn't hard to get,  she stop fighting tunda bai da amfani, claiming bakinta yayi completely yana sakin ajiyan zuciya tare da groaning kaman he is having his first kiss,  he remembers lokacin da ta sha mashi baki,  it's something he never had ever since then, he kissed her for two minutes straight without stopping,  she's not responding at all amma hakan bai dameshi ba,  Dan zare bakinshi yayi yana kallon wet lips dinta,  sharp kiss yayi mata na second guda yana cewa "you're cute... " ya fada yana sake mata another kiss na second guda yana cewa "I won't havr you here... " ya sakr mata another kiss before saying "I won't have you in this state..." ya fada before giving her another quick kiss yana cewa "I won't have you in this country... " another kiss yayi mata saying "I won't have you in Africa...", this time bai sake kissing dinta ba, daga idanuwa yayi ya zuba cikin nata da new tears kawai ke faman zuba,  sai lokacin suka hada ido, kura mata idanuwa yayi as he says "I will have you far far far away from this place.... I will give you all the good memories that will last you for a life Time..." ya fada yana kallon kasan idonta That are black saboda yawan kukan datayi,  kura mashi ido kawai tayi cikin ranta tana imagining if she should be happy or not,  but when she remembers yanda yayi dinga mata dadin baki kan waya and next thing he was getting married to her besty,  sannan seeing him bleeping rashida makes her want to  puke out his saliva that she have swallowed, "it's... All.. About.. Having... Me... " ta fada mashi cikin sheshheka, hannu yasa zai goge face dinta  tayi Saurin dauke kanta, "I hate you... " ta sake maimaita mashi,  face dinta ya juyo gareshi kafin ta dauke ya sake dora bakinshi kan nata yana shan bottom lip dinta kaman ya samu sweet, he was so deep in the kiss that he lost it when the door flaunt opened,  idanuwa ummah ta zaro seeing him in the room,  da sauri ya zare bakinshi ita kuma tasslem tayi saurin mikewa daga kan kafarshi da sauran strength dinta,  kofar ummah ta maida ta rufe tasleem tabi bayanta da sauri,  "pls ki dawo...let's talk..." ya fad'a mata yana mikewa tsaye,  juyowa tayi ta kalleshi from head to toe kaman ba wanna bawan Allah da take tsoron shi like hell ba ta watsa mashi harara before saying "lallai so That you will talk about having me... You won't have me... " ta fada tana rike handle din kofar, Da sauri yace "OK naji... It's alright... But let's go back home... I promise I won't treat you bad ever again... Sanann I won't talk about having you again... " "Don ka dinga wulla ni daga Bangaren ka kou...ban zuwa... " ta sake reminding dinshi another horrible thing he did to her, "am sorry... Let me make things right pls... " ya fada looking at her yayin da take bude kofar "lallai kaga sakara kou?... Tou ba sakara bace ni... You can't fool me twice... " ta fada atakaice tana barinshi tsaye nan dakin, goshi ya dafa looking a bit worried,  cikin seconds biyu ya saki ranshi,  ina another seconds ya tuna da ummah sai kuma ya sake shiga damuwa,  in har ya shawo kanta then yasan she will help him with  tasleem,  at least she knows tana bin umarnin ummah tunda ta riga ta rainashi,  komawa yayi ya zauna a bakin gadon yana lumshe idanuwa. Cikin kuka tasleem ta shiga another room dake nan wnada akayi Don saukar bakin ummah Wato family dinta,  kulle kofar tayi ta zauna nan kasa thinking and crying,  ba komai take tunani ba sai words din yarima,  amma she can't believe any because ta lura ya kware da yaudara,  she remember the sweet words da ya dinga bata amma non of it was real,  kullum sai ta tuna yanda ya dinga mata kalamai masu dadi a last call da sukayi amma sai ya kasance it's fake,  so nothing will make her believe him again,  at least not now. Ummah dakr wondering yaushe Aliyu yazo gidan and how long have he been coming without her knowing to koma inda ta fito,  yanda ta gansu gives her total peace of mind,  har murmushi ta ssaki tare da furta alhamdulillah in a loud way,  tasan abubuwa suna daidaituwa tunda har ya shigo ya dora ta kan legs dinshi, tana komawa ciki inda Ummy da ta shiga damuwa sosai fiye dana da take tace. . "dear kiyi hakuri.. Ta shiga bathroom ne... But ki kwantar da hankalin ki... Nothing nagetive is happening... Kinji kou... " ta fad'a mata tana komawa ta zauna,  "tou ummah... Nagode... " ta fad'a mata tare da sakin ranta Don kar ummah taga kaman she's not respective amma deep down she wish she can develop a wing Don zuwa inda rashjda take, bayan taga ummah ta natsu sosai tace "ummah wata damuwa ce ta kawoni... " ta fad'a mata,  fuskantar ta ummah tayi sannan ta nemi jin abinda ke tafe daita, sabon kuka ta farayi tana fada mata yanda abubakar ke treating dinta,  she told her exactly all the harsh words he is using against her,  ummah kallonta take tana ganin innocence dinta,  she already know she have nothing to do with what is happening kou kuma she's an expert in pretending,  "subhanallah!!!. " shine First statement din ummah bayan ummy ta gama fada mata komai, "shine ina nan baki fadamin ba?.. " "sorry ummah ban son damunki..." ta fada mata cikin kuka. "sam babu zancen damuwa... Ai ni na haifi abubakar kuma ni daya kuke a wajena... Ban bambamta ku ba Don yanda na haifi nawa haka aka haifeki.. Why zaki shiga damuwa haka ban sani ba... " ummah ta fad'a cikin serious anger, "am sorry... " ummy ta sake fada mata, "ki daina kuka...stop crying my dear... Zan yi mashi magana... Insha Allah daga yau kou me yake maki ya daina... Ai baifi karfi na ba... I will deal with him for making the mother of my grandchildren cry..." tafad'a mata cikin lafazin da kou mahaukaci aka fadawa zaiji dadi, face dinta ta goge "nagode ummah... "ta fada finding inner peace just because of her words, tasan yanda take magana guda so tasan she will do exactly what she said, "kar ki gode min..." tafad'a mata tana tunanin how to handle abubakar for rashin hankalin shi "kije ki fada masu abinda zaki ci a dafa maki... "ummah ta fada mata, "ummah tafiya zanyi because na mance ban dauko madaran shi ba... Kuma babu ruwan nono sosai... " ummy ta fad'a Don ta tafi ga rashida "Ayya.. OK shikenan... Nagode da ziyara... "ta fad'a mata tana dauko bag din da takewa mutane alkhairi ta bude ta dauko dubu goma ta b'ata, kou kadan batayi gardama VA ta amsa because already tasan she hates argument, godiya tayi mata ta fita har tuntube take sabida sauri, direct cikin motar da driver dinta ke jiranta ta shiga ta fada mashi sunan Unguwar da zasu. Bayan kaman minti arbain ta isa gidan yarima Aliyu, sai da ta fadi kou ita wacece aka bude masu gate, kou parking din kirki driver baiyi ba tafad'a mashi ya tsaya ta fita danta sai lilo yake a hannunta saboda sauri. Tasan Bangaren da rashida take don daita aka kawota, tana bude kofar falo rashida dakr kwance kan doguwar kujera tayi saurin mikewa zaune seeing her sister, cikin happiness ta je gareta tana amsar yaron dake hannunta, gaidata tayi tana nuna how much she misses her sister, cikin karfin hali ummy ta amsa trying to look OK, da sauri rashida ta dauko drink da ruwa ta ajiye mata tarw da zama kusa daita, ruwan ummy Tasha tana kallon face din rashida daya Dan fada a bit,. "sister ina kishiyar ki... " ta tanbayeta trying to be calm Don ta gano gaskiyarta "tana bangrean ta... Yanzu na dawo daga wajenta... " rashida ta fad'a wearing a smile, ai b'ata k'arasa ba taji wani irin saukar marin daya sa wuta ya dauke mata lokaci guda. thanks[3/14, 9:49 PM] +234 703 008 7807: 75Idanuwa rashida ta zaro tana kallon ummy dake mikewa tana amsar danta daga hannun rashida Don kar ya fadi Don tuni har ya kusa sulbewa,  "Anty...me... Nayi... " ta fad'a voice dinta na rawa,  tsaye ummy tayi a kanta sannan tace "maimaita abinda kikace.... " shine abinda ummy ta sake fad'a mata tana ajiye danta a gefe guda,  . "anty... Me nace... " ta fad'a tana jan baya Don tasan kou da chan ummy tana da saurin hannu sosai kuma mutane hudu ke tsakanin su so kou kadan karfi ba daya ba, "nace ina taslem..." tasake daka mata tsawa,  da sauri tace "ban san inda take VA  ." ta fada tana ja baya tana kuka Don kar ummy ta sake dukanta,  "oh.. Baki san unda take ba... Me Kika fada min few minutes ago... "ta tambayeta heading to inda take tsaye, "da wasa nake.. " rashida tafad'a tana jan baya,wani irin shakota ummy tayi tana cewa "when did you change this much... Yaushe!!!? " ta daka mata tsawa tana girgiza ta sosai with almost all her strength,   "it's not like that.... Sorry pls... " rashida tafad'a Tana kuka, "yes it is..." tafad'a shake da wuyanta, "now tell me ina tasleem... " "wallahi anty ban sani ba... " shine respond din crying rashida, "kin sani munafuka... So rashida kin kashewa kawarki aure... Kin aure Mijinta kuma kin koreta daga gidanta....tell me what you want the world to say about you... " shine abinda ummy dakr nishi ta fad'a shake da rashida "no wallahi... Ba haka bane... "wani irin Mari ummy ta sake sakar mata Tana cewa "bana son wata word guda daga gareki.... Tell me what do you want.... Rashida kece kikeson Kashe min aure... Sanadiyar ki abubakar ya juya mun baya...tasleem called me munafuka... " ummy tafad'a tana fashewa kuka,  ."anty...."rashida tazo yi mata magana tayi saurin cewa "keep quite.. Banason magana guda daga gareki.. Tell me what did you do da har abubakar ke cewa ni ban iya shanye shi... " tafad'a tana sakin rashida ta zauna kasa tana kuka,  rashida kasa magana tayi saboda irin tsoron data shiga ciki,  "it's all clear saboda abinda ya faru yasa Abubakar ya juya min baya.... Now I know it's because of you... What did you do... " ta tambayeta daga inda take zaune tana kuka sosai "anty banyi komai ba... " rashida ta fada Tana  mazurai, "wallahi if har kina da hannu ciki ban yafe maki ba.... If you did something stupid rashida i won't forgive you... " ummy tafad'a cikin kuka,  "kin raba kawarki da mijinta.... Ki shafa mana kashin kaza... Bamu san hawa ba bamu san sauka ba now we're paying for it....rashida tell me Kinyi asiri before Aliyu ya aureki?.. " ummy ta tanbayeta tana kallonta daga inda take zaune "aa Anty..yazaayi in yi asiri.... Anty pls ki bar zargina... " tafad'a sounding strong,  "rashida bazan fada maki abinda ke samun wayanda sukayi aure da asiri ba.. If you did it you will surely see it... But ki sani wallahi if you did anything you mess with the wrong family... Wanna shine abinda zan fada maki... " ummy dakr kuka ta fada mata tana mikewa,  rashida ji tayi hankalinta ya mugun tashi, the word of her sister really get inti her heart,  especially inda tace she messed with the wrong family,  indeed she did  gashi b'ata je koina komai ya fara watse mata,  "anty wallahi... " b'ata k'arasa ba ummy ta daga mata hannu ta dauki danta,  "you already changed...kawai ban lura bane... Now I know you're different from the person I knew.... Wai taslem tana Bangaren ta yanzu kika dawo daga wajenta... Karya face to face...wallahi am even scared of you... Babu abinda zaki fada da zan yarda because you're different... In MA kinsan da akwai abinda kikayi you better make things better again before it's late... " ta fada heading to the door,  sabon kuka rashida ta farayi looking very scared and confused, sai da ummy ta Kai bakin kofar ta sake juyowa gareta tana cewa "nagode da zagin dana sha saboda ke... " ta fad'a tana ficewa daga wajen. Kasa Rashida ta zauna tana kuka sosai, taji tsoron abubuwan da zasu biyo baya da gaske,  she remember people saying asiri yana aiki for forty days daga nan kuma sai an sake,  "a haka zan kare?.." tafad'a cikin kuka sosai. Ummy tana kuka ta fita ta shiga mota ta fadawa driver ya kaita gidan iyayenta. Yarima kam relaxing yayi kan gadon yana tunanin yanda zai fuskanci ummah,  he spent over 30minutes a nan yana tunanin abun yi,  deep inside he is happy she saw them,  at least it will help in her decision to send taslem back home,  babu abinda yake kauna kaman ya ganta a gidan,  it's not because he wants to havr her but because he wants to show her what she mean to him,  mikewa tayi ya nufi kofar fita,  duba corridor din yayi yaga babu kowa, fita yayi heading to inda yasan zan gan ummah,  kofar ya bude ahankali tare da sallama,  Kai ummah ta daga ta amsa mashi kaman b'ata son magana, kusa daita yaje ya zauna ya gaidata,  amsawa tayi kaman nothing happens,  ita dai she's happy amma hakan bai nuna a face dinta ba, ta mance rabon da yarima ya zo gidan, "ummahna... " ya fada calmly, "naam... " ta amsa mashi "I miss you... Kwana biyu ban zo ba... " ya fada kanshi kasa "ba komai ai.. Nasan aiki ne yayi maka yawa... " D sauri ya daga kanshi tare da sakin murmushi, "yes ummah... Am so occupied...shiyasa banzo ba..  " yayi adding. "yes I know... " ta biye mashi "ummah  sorry pls tasleem ta koma gida... " ya fad'a mata "me zatayi maka kuma.. Kai da kake da wata matar a gida?.. " ta fad'a wearing a smile of excitement because tasan  they won this battle "ummah ai itama matata ce kou.. Ta dawo gida pls..." ya fada cikin shagwaba. "aa... Haka nan kaje kana wulakanta ta.. No way..  " "wallahi ummah ban karawa... I won't hurt her again... Ni daman babu abinda nake mata.. She says she hates me... " "eh mana... Ka auri kawarta kuma ka nuna baka sonta... " "ummah van karawa... Tazo gida an I will be nice to her... Any day nayi mata ba daidai ba ki dauketa for good.... " yarima ya fada yana turo baki tunda yasan shagwaba yana aiki sosai, "babu wannan zancen.... Ai ka sameta a bagas shi yasa baka san darajanta ba.... " da sauri yarima yace "ummah am sorry... Wallahi kou me kikeso zanyi... Pls.... Wallahi in baki bani ita ba zan fadawa abba... " Ummah couldn't help it but laugh tana cewa "Wato zaka Kai karata... See road... Go... " ta fasa tana Nuna mashi kofar fita "no ummah.... Ba haka bane.. Nidai kawai kiyi hakuri... Kina fa ganin mun shirya... " ya fada yana sadda Kai kasa "OK then... Kaje ka kirata ku tafi gida tou tunda kun shirya... " "ummah kinsan ba zuwa zatayi ba... Pls kiyi hakuri kiyi mata magana... Am sorry daga yau I will be a good husband I promise... "kura mashi ido ummah tayi yayinda yake magana, she's so happy kaman tayi hugging dinshi, ganinshi begging for his true love shows he is coming back to his senses "wai ka damuni da sururtu.... Ina matarka.... Wacce kake wulla tasleem waje sabida ita... Wacce kake yawo daita cikin gari kou yaushe... Tana ina go to her... " "no ai itama tasleem matata ce...i will treat her right wallahi ummah believe me... " ya fada kaman zaiyi kuka. "da alama dai ka gama da wancan kana son sabuwa...." ya gane inda ta dosa da sauri yace "ummah ba haka bane... Ni ba Don haka nake son ta dawo ba... I promise ba zanyi hakan ba..." "matsalar ka... Tashi ka bani waje... " tafad'a mashi, shuru yayi for a moment not knowing what to say, kanshi kasa sai sake sake kawai yake, bayan kaman minti biyu yace "ummah am hungry... "yafada cikin sanyimurya "go and tell them what you will eat.... " ta fada mashi atakaice "ummah ni tasleem nake son ta dafa min abincin... "ya sake fada mata "then go and tell her... " "ummah ai ban San Inda take ba...kuma ba saurarona zatayi ba..." "then kaje wajen chef su dafa maka abinci.... " ta fada mashi atakaice feeling tired of maganar da take "ummah kin juya min baya... Ban MA cin abincin... " ya fada yana kwanciya nan kasa... Tare da fuskantar ta, kura mashi ido tana kallon yanda face dinshi ya Dan rame, "fav jeka fad'a masu su dafa maka abinci...taslem will not listen to me now... She's bitter... Betrayal hurts.... " "but I didn't betray her... Kawao Allah ya kaddara zan auri rashida ne... It's not my fault... " ya fada daga inda yake kwance " da sauran ka... " ummah ta fad'a under her breath. "naji...tashi ka fada masu su dafa maka abinda zaka ci.. Or su kawo maka fruits ...i don't want you staying with hunger... " ta fada mashi cikin rarrashi "ummah na kwana biyu banci real food ba because I was missing all of you.... Kuma I was I afraid to come to you... Kuma gashi yanzu nazo kun nuna baku sona..." yafada kaman zaiyi kuka "fav ba kamata ka ji nauyin zuwa wajena ba... Because nasan you're not in your right senses...i understand perfectly but tasleem is a child... She won't understand...let her heal... " tafad'a mashi tana bending Don hannunta ya Kai kanshi, idanuwa ya lumshe feeling happy because ya mance when last ummah ta taba shi, idanuwanshi lumshe har Ummah ta daga hannu sannan ya bude idanuwa, "what did I really do... Me nayi mata... Nasan I married her friend... It's not my doing... It's the will of Allah... Nidai pls kiyi mata magana... Dan Allah ummah na... " ya fad'a calmly, "OK naji... But kaje ka fada masu su hada maka abinci..." ta fada mashi "ummah ni abincin tasleem nake son ci... I miss her cooking... I remember the last time dana ci abincin ta.... Kuma tun daga ranar ta daina yi min abinci.... Bancin komai sai indai ita ta dafa min... " ya fada atakaice tare da lumshe idanuwa alaman zaiyi bacci, shuru ummah tayi looking at his closed eyes, tasan inda tasleem Mai wayau ce yau murna zatayi that her husband is back but she won't understand, (wallahi in Real life da dama mazajensu basu dawo garesu ba, wata hisabin sai a gobe kiyama.... Da akwai wayanda aka haukata har su mutu suna cikin haukan, wasu an lalata masu rayuwa kuma Wanda ya lalata masu Rayiwar is walking freely on the planet of earth, wasu an kwace masu miji kuma har su mutu mijin bai dawo garesu ba, wasu an yi masu korar kare daga wajen aiki kuma bisa asiri kuma har yau baa gano gaskiya ba, kuma ba wai basu adu'ar ba... Sunayi iya yinsu but yanda Allah yaso haka yakeyi, at times our prayers will be answered amma a chan zaa bamu, wasu kuma a nan ake basu abinda suka roka, above all Allah yayi mana Mai kyau a nan yayi mana Mai kyau a chan Amin) suna nan tare kaman minti talatin taslem ta shigo ciki, da sauri yarima ya bude ido itama kuma tayi kokarin komawa ummah tacr "get back here... " tafad'a mata atakaice, tana turo baki tace "ummah... Fitsari zanyi... "tafad'a daga inda take tsaye a bakin kofar, "ke banason rainin hankali...da akwai bathroom a nan... Ki shiga kiyi ki fito... " kafa taslem ta fara bugawa a kasa tana fara sabon kuka, ahankali yarima ya Mike zaune yana kallonta with so much love and adoration, "kina son in tashi... " ummah ta fada mata, . "ni aa... Ummah ya tafi.... " tafad'a tana nuna yarima dake kallonta,. "wallahi na Mike sai na b'ata maki rai... " b'ata bari ummah ta k'arasa ba ta shigo dakin tana kuka, gefen Ummah ta samu ta zauna ta cigaba da kukan ta, "kije ki shirya kayanki ki koma gidanki.... " ummah ta fada mata, idanuwa taslem ta zaro sosai tana mata wani irin kall0n baa sonta, "ummah... In koma fa kikace... " tafad'a tana daina kuka, yarima was just staring without saying a word "eh mana..." ai kam sai taslem ta kwanta nan kasa tana daga kegs dinta tana bugasu kasa, luckily legs dinta basu kallonta da ya samu video, babu abinda tasleem ke cewa sai "ni wallahi ban ziwa... Abinda yake da rashida yake son yi Dani... "yarima bai San sanda yadafa goshinshi saboda kunya ba, "sai me... Dalla rufe min baki.. Mara kunya kawai... "ummah tafad'a mata, ai babu Wanda yasa sanda yarima ya mike ya sabe daga dakin saboda kunya "ni ban komawa.... " tafad'a cikin kuka sosai, "sai kin koma... " ummah ta fada mata, k'ara volume din kukanta tayi sosai tana cewa "daman baki sona... Shikenan wajen mummyna zan koma.. Banzuwa wannan gidan ana wulakanta ni... " tafad'a still crying, shuru ummah tayi tana kallonta tana displaying silly attitude dinta, bayan kaman minti biyu ummah tace "gimbiyata tashi muyi magana... Tashi kiji... " tafad'a mata in a calm voice, da sauri ta Mike zaune "goge face dinki... " ta fada mata, bayan both hands dinta ta saka ta goge face dinta staring at ummah, "my love... Kinsan cewa inason ki kou... " tafad'a mata tana Kama hannunta, "yea ummah... " ta amsa mata. "have you ever sit once and think laifin waya ya haddasa abinda ya faru?.. Havr you ever think it's all your fault har wannan yarinyar ta samu Aliyu... Now the question is kin yarda ki bar mata mijinki?.. " da sauri taslem tace "yes ummah... Na bar mata... " ta fada atakaice, murmushi ummah ta saki tare dacewa "kuruciya dangin hauka... Wato kin yarda kin bar gidanki... Despite mijinki ya dawo hankalin shi dukda ke kika yi sakaci aka kwashe shi in the first place?.. " "ummah... Bai sona fa.... Ita yake so... " "no dear... Yana sonki Sosai...he loves you... Kece sonshi ta hakakika... " da sauri taslem tace "then why ita yake wa komai... Why ita kadai yake kulawa kuma duk abinda take so yake yi... Haka ake so ummah?.. " ta fada tana fara sabon kuka "dear you won't understand the battle you just won.... But believe me Aliyu ya sauya... Bazai sake maki ba daidai... Duk ranar da ya k'ara ki dawo baki sake komawa... Do it for me..." "ummah ban son shi kuma... I don't like him.. I hate him... Ina mashi kallon Mai karya...ummah kalli ranar da kikace inje ina zuwa na tardashi da rashida... Kuma he was telling me he cares. Ummah vai sona.. Dan Allah kar ki barni in koma wannan gidan bakinciki kashe ni zaiyi... " tafad'a cikin kuka sosai, k (if you pay without paying Allah yaisa) "dear kinsan ban maganr banza kou kuma kinsan yanda nake son Aliyu haka nake sonki... Wanna ya zama last chance.... Ki koma in yayi maki ba daidai ba you're free to go back home... And I promise I won't force you ever again... " umma ta fad'a mata with strong assurance, tasleem' was crying sosai tace "ummah banson shi..." ta sake fada mata "remember sanda akayi auren ku baki sonshi shima bai sonki... To yanzu he loves you... You will go back and learn how to love him again... Kar kiyi min gardama... In kuma ban isa dake ba shikenan... " ummah ta fad'a tana mikewa daga inda take zaune, barinta tayi nan dakin tana kuka sosai, wayar ta data bari a dakin tun zuwaj ummy ta dauka ta fara neman number mom dinta still crying , picking hajiya zainab tayi taji kukan taslem na tashi nan hankalin ta ya tashi despite she knowa she's in good and save hands, cikin kuka taslem ta fada mata abinda ya faru, to her surprise sai taji mum dinta na cewa "alhamdulillah!!!. Alhamdulillah... Alhamdulillah... My baby you should be thanking Allah that you're witnessing this such wonderful day... Ki godewa Allah kukanki bai zama na banza ba..." "ummah ban son shi... Ban son zama dashi da rashida... " "my dear stay calm... Ai kou Dan kiga yanda Allah zaiyi da maciyar amana dole ki koma... Kou kadan ban son inji Kinyi gardama da fulani... Go back to your house..." tafad'a mata kaman sun hada baki, idanuwa tasleem ta lumshe tare da sakin ajiyan zuciya, babu abinda ke zuba daga idonta sai hawaye, "kuma mummy sai inje ya sameni kaman yanda yakeso?.." tafad'a cikin kuka "no... Kija mashi aji... Ai yanzu it's your time... Don't give your self out so cheaply... Relax kija aji yanda kikeso... " ta fada mata, "mummy yanzu kin goyi bayan in koma... " ta sake asking mom dinta "eh dari bisa dari... Na amince...do as your ummah says... In yau take son ki koma go back... Ki nunawa rashida you own your house she's just a guest staying temporarily... " mummy ta fada mata, taslem loves the sound of that "mummy what if ya cigaba da wulakanta ni... " "he won't believe me... Insha Allah he won't... Bazaki sake kuka ha sai dariya insha Allah.. " hajiya zainab ta fada mata with confidence, ( "OK mummy... " ta fad'a mata, nan hajiya zainab ta fara fada mata how sexy she should be dressing just to make rashida angry da kuma jawo hankalin yarima, ita dai b'ata son haka amma dole ta amince tare da kashe wayarta, mikewa tayi tana fita daga dakin, babu abinda take tunani sai Allah yasa kar yarima ya sake wulakanta especially a gaban rashida, falon ummah ta shiga ta tardata da yarima suna magana, shuru sukayi suna kallonta, yarima feel so much pain as she cries like this, bayan hannu tasleem ta saka ta goge face dinta tare dacewa "ummah... " "naam gimbiyata... " ta amsa mata da sauri while yarima yana kallonta kaman madubi, "zan koma... " ta fada calmly still shedding tears, hannuwa ummah ta ware mata saboda so da kauna, yarima sakin murmushi yayi tare da sadda Kai kasa, tana tsaye inda take ta kalleshi tare da sake kallon ummah tace "ummah ki fada mashi kar ya tabani... " ta fada sounding serious, murmushi ummah tayi tare da kallon Aliyu tace "hope you heard her... If you break her law babu ruwana..." tafad'a tana dariya deep down tana wishing taga yaran da wanna silly lady din zata haifa, dariya yarima ya saki tare da kallon tasleem dake tsaye tana hawaye tana kumbure kumbure, "I won't... " yafada yana daga mata gira in a naughty way, "ummah kin ganshi kou... " tafad'a tana nunashi da yatsa, rufe face dinshi yayi yana cewa "am sorry... " ummah sai dariya kawai take cikin happiness, "come my dear... " ummah ta fada mata, cikin tafiyar shagwaba taje ta hau kan kafar ummah. Tnx [3/14, 9:50 PM] +234 703 008 7807: 76Kanta ummah ta dinga shafawa ita kuma ta dinga kuka tana tale baki sai ka rantse wata yar small baby ce ke kuka saboda how she's behaving, yarima relaxing yayi yana kallonta kaman madubi yana wishing inama kan kafarshi take zaune tana mashi kuka haka,  hannun ummah dake shafa kanta ya kalla yana imagining how soft and silky she's feeling,  cikin so da kauna ya saki ajiyan zuciya yana kallonsu,  at That moment ya manta da yana da second wife,  nothing matters sai wannan matan guda biyu  they're the most precious women in his life right now. Dan juyawa ummah tayi taga yanda yake kallonsu with his two hands fold on his chest,  murmushi ta saki feeling more excited than he is shima ya maida mata martani, sai shafa kan tasleem take ita kuma ta dage faman Kuka sosai kaman ba gidan wannan da take zama bakin window tana kallo zata koma ba, kawai seeing him da rashjda having sex ya watsa mata duk son da take mashi,   she just hate him,  put your self in her shoes then u will understand what she's feeling toward yarima despite it's all her fault to begin with. "gimbiyata Allah yayi maki albarka... " da sauri ta amsa da "amin" while still crying, yanda ta amsa yasa yarima sakin dariya in a low voice, kallonshi tayi da wet face dinta yayi saurin rufe bakinshi,  mikewa yayi yana cewa "ummah bari in fada masu su dafa min abinci... Daga nan zan wuce masjid... " ya fad'a mata with so much excitement a voice dinshi,  "OK... " ta ansa mashi,  tasleem sai hararan shi take "umma ki fad'a mata ta shirya in naci abinci sai mu tafi..." D sauri tasleem ta fara harba kafa daga inda take zaune a kan kafar ummah har ummah ta saki har k'ara sabida yanda take girgiza ta "ni wallahi aa....bashi zai maidani ba.... " tafad'a tana kuka tana wulla legs dinta, "pls stop shaking me... " ummah ta fada mata,  sai lokacin ta daina wannan shaking legs amma b'ata daina cewa "ban zuwa dashi..." ba, "kaji in ka tashi ka tafi driver zai maidota...tunda daman ba Kai ka kawota ba... " ummah ta fada mashi,  baiso hakan ba amma babu abinda yace, ficewa yayi daga inda suke zuwa kitchen. Bayan fitarshi ummah ta dinga rarrashin taslem gami da b'ata advice Mai amfani sosai har tayi shuru,  ita dai tasleem babu abinda take fadawa ummah sai taja mashi kunne kar ya tabata da hannun da ya taba rashida wai kyamarshi take,  sai da ummah ta amince mata sannan ta Dan saki ranta,  nan ta mike ta Koma dakinta tayi sallah ta kwanta tana tunani,  har yarima ya gama abinda yake a gidan bai sake ganinta ba kuma bai shiga dakinta ba,  he knows she's mad at him so he will give her the space she needs,  sai wajen karfe biyar ya bar gidan while tasleem ta fadawa su Hindu su shirya kayansu zasu koma gjda, Hindu was very excited which makes tasleem angry at her. Shida Saura yarima ya iso gida, rashida na kwance a main falo waiting for his arrival kaman yanda takeyi yanzu especially when ever she knows he is angry at her,  tana ganin ya bude kofa tayi saurin mikewa tsaye, ahankali ta k'arasa inda yake tahowa ta rungume shi,  kou kadan bai riketa ba ya tsaya waiting for her to finish,  "baby welcome... " tafada mashi "yauwa..."  Ya amsa mata atakaice "baby na dinga kiranka yau baka daga ba..." tafad'a still hugging him, "OK...i left the phone in the car... Hope babu matsala... " ya fada sounding fed up with the hug, "wata matsala ce ta taso min... " "matsala... " ya fada calmly "yes baby... But muje ka huta tukun... Sai Kaci abinci ka yi wanka... " "don't worry.. I will be fine... Na koshi... " ya fada yana janyewa daga gareta Don this days hannunta kaman ana soka mashi nails haka yake jin hannunta a jikinshi, if there's something he hates this days is for her to touch him amma dayake asirin bai sakeshi duka ba he can't tell her how he feels, "me Kaci... Wai why baka son cin abinci na...?"  Tafada kaman zatayi kuka while tana biye dashi kaman mazari shi kuma sai sauri yake yana shiga part dinshi,  "naci abinci a palace ne... " ya fada while entering his parlor,  bai tsaya ba ya shiga bed room dinshi yana kallon rashida zata shigo yayi banging kofar kaman nobody is there,  Allah ya taimaketa b'ata riga ta saka hannu ba da har da yatsanta zai datse, daman ya kware wajen mugunta so I pity rashida when he is fully back to his senses, tsaye tayi a bakin kofar tana Dan shafa tips of her nose da kofar ya Dan buga,  cikin kar hali ta bude kofar  ta shiga sai Gashi zaune yana kunce shoes dinshi,  yana ganin ta sai yayi rolling idanuwa, zama tayi kusa dashi sai gashi ya matsa yana cewa "you said j should rest... Kuma you're pestering me... How will I rest... " yafada a bit harsh tare da moving far away from her yana mata kall0n irritation, kura mashi ido rashida tayi as tears find it's way,  shima kallonta yayi yana cewa "Kinga matsalar ki... Small thing sai ki Kama kuka... " ya fada kaman he hates crying kaman bashi bane yake zaune yana kallon taslem tana mashi kuka with so much adoration, "ba dole inyi kuka ba... Ban San abinda nayi maka ba... Ka sauya min... " ta fad'a Cikim hawaye "ba dole in sauya maki VA tunda you don't know when to let someone rest... I just came back kinzo Kij manne min... Da me zanji?.. Da cire kaya kou da jikinki... " ya fad'a face dinshi babu walwala,  rashida rasa abinda zata cR mashi tayi sai kuka kawai take,  tsoki yaja yana cewa(pay 300 to be a legal reader) "bari in bar maki nan dakin tunda I can't have a moment of peace in my own mansion... " ya fada yana wurgar da shoes din daya cire tare da barin dakin cikin sauri kaman ana koranshi, Bakin gadon rashida ta zauna ta dafa goshinta tana hawaye, babu abinda take jiwa tsoro sai in har asiri ya gama sakinshi kuma vata samu kudin renewing ba, she's so scared of the out come, hakan yasan ta amince she will hurry ta samu kudin Don kar matsalar yayi yawa, Kwantawa tayi nan ta dinga kuka tana ganin yaushe wanann abun zai tsaya, she wish she can end it now but it's not possible, tunda ta zauna dashi b'ata ga wani aibunshi ba sai dai sex dinsu which is not entertaining at all, but she loves him dearly, babu abinda take so kaman zaman gidan nan, it gives everything you need in a house, asalima in kana ciki baka sanin you're in Nigeria sai ka fita waje, lokaci guda taji abubuwan na kunce mata ahankali, above all ga antynta ummy, ..cikin kuka ta Dan yarfa hannuwa sanann ta sake rike goshinta sosai if there's one thing should do right now is to pack her things and run before it's too late amma she's so blind and all she wants it yarima, she knew so many people are getting hurt because of her attitude amma she don't want to give up at all, komawa tayi ta kwanta tana kuka sosai. Yarima na shiga ya kulle kofar sanann ya rage kayan jikin shi ya kwanta thinking of yanda zaiyi ya shawo kan tasleem completely, now he remember yanda ta sha mashi nipple dinshi har ya samu satisfaction, everything is rushing back, all the moment that meant nothing before is making sense now, pillow ya dora bisa kanshi thinking about places they will go together if things are alright again, wayarshi ya fiddo ya kira inda aka kawo masu abinci yayi booking abincin da duk zasu dinga ci for about two weeks both breakfast da dinner sai kuma lunch Wanda zaa dinga bawa taslem. Ummy na barin gidan yarima b'ata je koina ba sai gidansu, tana kuka ta fadawa mami abubuwan da tasleem ta fada mata, mami couldn't help it ta dafa kai tana salati, babu abinda take cewa sai "rashida have finished me.... Kina nufin ita kadai ce a wannan gidan... "ta fada kaman zatayi kuka with her hands on her head "wallahi mami Ita kadai ce...mami rashjda is a changed person... Bayan na gan tasleem gidan ummah ina ziwa gidan rashjda na tambayeta where tasleem is can you believe cewa tayi wai tana Bangaren ta... To make it worst she even said yanzun nan ta dawo daga Bangaren... Imagine mami... Rashida havr spoiled... Mami rashida is a liar... Big one at that... "ummy ta fada cikin kuka, hajiya asiya kasa magana tayi sai girgiza kafa kawai take, bayan kaman minti uku tace. "ummy tell me something... Kina ganin rashida tayi asiri ne Don ta auri yarima or something?... Because the way your husband is talking to you ya nuna sun San abinda mu bamu sani VA.... " "yes mami.... Abubakar was always telling me shi baa shanye shi ba... All sort of parable... I never know it's because of rashida da kuma taslem da aka kora gida... " ummy dake kuka ta fadawa mami, "wanna wane irin Abu ne... Muma da laifin mu... In har asiri rashida tayi da gaske ban cika uwa ba... " hajiya asiya ta fada tana fashewa da kuka saboda bakin ciki da kuma zafin da take ji cikin ranta, da sauri ummy tace "no mami kar ki ce haka....you're the best mother I have ever known.... " kai mami ta girgiza mata tana cewa "best mother will know when her child is doing something evil....she will smell something fishy at any slightest change in her child... Amma ina nan ban San abinda ke faruwa ba... Kuma kou kadan banyi amfani da hankalina wajen gano matsalar tun sanda yarima yazo da zafi zafi ba... No man in his right senses will rush marriage yanda yayi rushing... " kuka ne yaci karfinta ta kasa magana sai sheshheka kawia take cikin tashin hankali, "mami pls don't blame your self... Ki tuna kana haihuwan dane baka haihuwan halinshi... Pls don't put the blame on your self... It's all my fault... Nasan rashida is madly and crazily in love with Aliyu amma nayi shuru ban fada maki ba balle a dau mataki...." ummy ta fad'a still crying, su biyu kuka suka dingayi hajiya asiya tana bakin cikin Haihuwa ya irin rashida, a child that will tarnish your good reputations and paint your good colour black rabbi kar ka bamu yaran da zasu zama bakin cikin mu Amin, shuru mami tayi ta Dan goge face dinta before saying "mami... What if rashida batayi komai ba..." b'ata k'arasa ba mami tace "let's not deceive our self's.... Sai yanzu na tuna reason that makes his royal highness treat your father like his enemy lokacin daya je... Kullum mahaifin ku sai yayi wannan maganar.... He always talk about the King's kindness that wannan abun da yayi mashi ya tsaya mashi a rai... They knew everything... In banda yarinta irin ta rashida it's good you know who to mess with... Touching that family is like Daring the lions tail... Who did this to me... Wa ya jamin wanann balain... Who lead my daughter astry haka..." hajiya asiya ta fad'a cikin seriously tears sosai Wanda har yafi kukan da ummy takeyi, ummy mancewa da nata matsalar ta shiga rarrashin mami, in ka shigo wajen sai ka rantse mutuwa akayi mata, "baiwa Allah hajiya zainab... Taso rashida kaman yarta... " tafad'a still crying she feels so disappointed in herself, tafi ganin laifin kanta fiye dana rashida, she remembers when she was going out so early and so on "Meye abun yi ummy... " hajiya asiya ta tambayeta,. "wallahi mami Nima ban sani ba.... I don't know oooo... " tafad'a cikin sanyi murya sabida yanda mum dinta ke kuka, tunda ta taso b'ata taba ganin mahaifiyarta tana kuka haka, "mami I prayed for evil things to happen to the person behind my tears... Duk dare van bacci ina neman agajin gaggawa... that's me kenan... What about tasleem da duk ta rame sabida abinda rashida tayi mata, I know she she'd lots of tears and pray very hard.... What about mahaifiyar shi da mahaifin shi... Wallahi mami bakin cikina yanzu is rashida have been cursed several times... Kukan Wanda aka cuta it's like a dripping volcano kan Wanda ya cuceta... Mami tausayin rashida nakeji... But I pray we're all wrong......i prays non if what we're thinking it's real... " ummy ta fad'a tana goge new tears, su biyu suna nan suna ta kuka har mahaifin rashida ya dawo, cikin kuka hajiya ta sameshi ta fada mashi all that is happening, cikin bacin rai yace. "duk hannun da ya hakka ramin mugunta shi zai fada ciki... Any hand that sow evil will surely reap it's reward ni shi babu ruwana... In tayi hakan da gaske ita ya shafa... " ya fada in so much anger, mikewa hajiya asiya tazo yi ya kalleta tare dacewa "ki fada mata kar ta kuskura ta shigo inda nake... Kuma na gode da batamin sunan datayi... " ya fad'a atakaice yana shiga bedroom dinshi. Kou kadan b'ata ga laifinshi for taking that decision ba, kou itama she don't want to set her eyes on her ever again but she's a mother, haka ta koma Bangaren ta tana tunanin what to do. Har magrub tasleem b'ata yarda zata taho ba, cewa tayi sai tayi sallah ishai zata koma gida, hajiya amina ta dinga rarrashinta sannan ta yarda zata koma, sallah magrub tayi tashiga wanka ta fito kou Mai vata shafa ba ta saka long jallabiya tare da yafa Vail din ta ta shigo dakin ummah, sai turo baki take alaman kawai biyayya tayi but she's not happy, ummah b'ata wani biye mata ba ta sa aka kai kayanta cikin mota sanna ta dauko wasu sarka da yan kunne ta b'ata tana cewa "my gift to my gimbiyata... I enjoy staying with you... " ta fada tana mika mata, baki ta turo tana cewa "ni banso... " ta fada atakaice tana kallon sarkan dake daukan ido, murmushi ummah ta saki tarw dacewa "really?... Come on take it... It's all yours... Kuma more gift is coming for you my gimbiya... " ta fad'a tana mika mata sarkan, amsa tayi tana turo baki, "kou godiya kou.?.." "nagode... " "good girl.. Allah yayi maki albarka... " "amiin... " ta fada tana hugging ummah, bayan kaman minti daya ta saki ummah sanann ta fito babu komai hannunta, su Hindu suna Waje suna jiran zuwanta, tana zuwa Hindu ta bude mata gidan baya ta shiga looking weak, kou kadan vata son komawa but she have no choice, haka driver ummah ya jata. Yarima na dawowa daga masjid ya zauna nan wajen masu gadi, sai labari suke amma he is quite, all he wants to hear was a horn at the gate, he really wants her to come back, adua yake kar a hanata zuwa because she might start crying so loud and makes ummah change her mind, tagumi yayi with his two eyes closed, yana nan aka kira sallah ishai, yana kokarin mikewa akayi horn a bakin Gate tsayawa yayi yana kallon maigadi dake bude gate din, motar da ummah ta sayawa taslem ne ya kuso kai sai ya saki ajiyan zuciya holding his waist, wani irin sanyi yaji cikin ranshi, he couldn't help it but smile, parking lot aka tsayar da motar,masu aikinta ne suka fara fitowa sannan ta fito, jallabiyar dake jikinta sai daukan ido yake, takawa yarima yayi zuwa inda take tahowa, she feels his presence despite b'ata daga kai ba, cikin manly voice taji yace "welcome gimbiya... " ya fad'a mata in a voice that ita kadai taji, tana turo baki ta galla mashi harara without saying a word, "I love it... " ya furta mata, still she's not saying a word sai tafiya take kaman she's on an aisle, "bari inyi sallah in dawo... " ya fada yana juyawa, binshi tayi da harara tare da jan dan tsoki, babu abinda zaiyi ya burgeta a yanzu, tamkar Randa ta fara zuwa nan gidan haka take ji, wanna hatred that she had for him came back because she saw him praticalising sex. Shigewa tayi su Hindu suka fito da bags dinta, bude kofar tayi ta shiga bed room dinta ta kwanta tare da rungumar pillow Tana fara sabon kuka, wayarta ne yayi ringing ta dauka sukayi magana da mummy dinta Tana sake b'ata new advice tare da fada mata she should be care ful. Nan sukayi sallama ta cigaba da kukanta. Yarima kam kaman zai tashi sama ya je masjid yayi sallah ya dawo gidan, direct Bangaren taslem yaje ya bude kofarta ya shiga da sallama, tasleem bata daga kai ba balle ta amsa mashi ta cigaba da kukanta, bakin gadon yaje ya zauna looking how har body is shaking da each breath she takes in and out, "gimbiya me zaki ci.,," ya fad'a in a calm voice, "bancin komai... Ka tafi " shine abinda ta fad'a mashi, shuru yayi yana kallonta, he didn't talk for more then five whole minutes, ahankali ya dora hannu a bayanta, a zubure ta tashi tana cewa. "don't touch me.. " da sauri ya dauke hannunshi, "alright naji... I won't do That again... " ya fad'a yana mikewa, "come out for breakfast tomorrow in Allah ya kaimu..." bai k'arasa ba tace. "Don ka wulakanta ni gaban matarka kou... Ban zuwa... " tafad'a cikin tsiwa "I promise I won't... Pls let's bygones be bygones..." ya fada atakaice, "how will bygones be bygones when I see what both of you are doing... Pls go a way.... " saukar da gaze dinshi yayi before saying "am. Sorry about that bad memories... Insha Allah it will be replace with better ones..." ya fad'a cikkn natsuwa, "see you tomorrow morning... Am sorry once again... Have a sweet dream of me and you having the best moment of our lives.... Good night... " ya fad'a yana bude kofar, zama tayi Tana kallonshi as he walks through the door, maida kofar yayi ya rufe, Kwantawa tayi Tana fashewa da sabon kuka. Tnx [3/14, 9:50 PM] +234 703 008 7807: 77 Da kyar ta samu tayi sallah ishai ta kwanta,  ummah ce ta kirata ta dinga rarrashinta Don tasan she can cry for hours,  she knows yarima bazai takurata ba because taja mashi kunne ya barta tayi developing love dinshi like she did the first time,  he perfectly understand and he gave his words kan Bazai matsa mata kan wani Abu ba for now, sai da tayi bacci ummah ta kashe wayarta. Shi kam yarima cikin farin ciki ya bar part dinta Don daman bai shiga da niyyar samun wata gara ba,  kawai he is excited she's back,  gani yake yau zai maida baccin da ya kwana biyu baiyi ba,  amma yana shiga bangrean shi sai ga rashida zaune ta rafka uban tagumi sanye da kayan bacci masu daukan hankalin duk wani da namiji Mai lafiya,  Tana jin an bude kofar tayi saurin daga kai tare da cire hannunta daga jaw dinta ta saki murmushin karfin hali Tana mikewa with half of her chest waje,  yanda yarima ya hade rai ne yasa gwiwanta sanyi lokaci guda,  Cikin karfin hali ta fara takawa zuwa inda yake tahowa, tsayawa yayi chak Don ganin gudun ruwanta,  Tana zuwa ta fada jikinshi tare da zagaya hannunta a wuyanshi,  kaman an dora mashi thorn yayi saurin zare hannuwanta tare dacewa "Meye haka... " ya fada yana Dan kauce mata,  nan hankalin rashida da b'ata San taslem is back ba ya mugun tashi, "baby ban gane Meye haka ba... " ta fada Tana binshi da sauri,  wani irin juyowa yayi Wanda yasa komai nata yayi tsaye har da  numfashinta,  the way he turns and look at her stares the hell out of her,  face dinshi kawai abun tsoro ne, kou kalma daya bai fDa mata ba amma irin kallon da yayi mata na second biyar yasa Tasha jinin jikinta,  tamkar zaki ya juyo looking at his prey haka yayi mata, kasa kallonshi tayi ta sadda kai kasa,  kofar another seperate bedroom ya bude yana mata kallon if you dare enter inside,  yana intimidating dinta da idanuwa ya maida kofar ya kulle without a single word,  sai da ya shiga rashjda ta iya numfashi,  cute people can easily be horrific,  he really terrified her with just a look, ahankali ta zame ta zauna nan kasa ta fara kuka Don kou giya Tasha bata isa ta taba kofar dakinshi ba with the look he just gave her, the way he is treating her now scares her,  kuka ta dingayi Tana tunanin hanyar da zata bi Don ta samu kudin as soon as possible,  she can't believe despite the huge amount data bawa Amanda ta kasa borrowing dinta 1.5 which Sge thinks it's going to the babalawo Wanda a zahirance a aljihun Amanda zasu,  Tana ganin she's smart amma Amanda ta linka, "Amanda you're wicked... " shine abinda ta fada cikin kuka, "you're so greedy.." ta sake maimaitawa while crying,  mikewa tayi bayan Tasha kuka ta koshi ta koma kan doguwar kujera ta kwanta hoping yarima will check on her because she's dressing sexy,  b'ata San in har someone is not interested in you nothing you do makes any change,  asalima inda zaka kaurace masu yafi maka kwanciyar hankali,  kwanciya tayi kan kujerar Tana dan kallon kofar time to time Don yarima yazo not knowing that yana shiga ciki ya kulle sannan ya cire kayan jikinshi ya shiga wanka ya fito daure da towel ya haye gado looking so excited, kou kayan bacci bai saka ba ya haye gadon tare da tura hannunwashi biyu cikin towel dake jikinshi yana sakin ajiyan zuciya thinking of when he is going to have taslem da kuma how it's going to be,  daidai da second daya bai tuna da rashida ba har bacci yayi gaba dashi. Rashida b'ata samu bacci ba sai daf da asuba,  shima Don bacci is known as thief ya saceta unaware,. Yarima na tashi ya shjga bathroom ya fito da alwallah sanann ya saka jallabiya ya fito falo,  to his surprise falo yaga rashida boob dinta daya ya fito daga cikin bra amma kou kadan baiji komai ba,  asalima b'ata face yayi kaman he is not looking at a woman,  baki ya tabe ya wuce har ya kai bakin kofa yya juya ya kalleta,  dawowa yayi ya danyi bending tare da dukan kafarta, ji kake fal lokaci guda,  a hargitse ta Mike zaune Tana jin kanta kaman an dora mata dutse sannan yana jin radadin zafin hannun yarima a kafarta,  bai doketa don ya k'ara ba,  he gave her one tamkar goma,  irin wannan dukan da in akayi maka kou suma kayi zaka farfado,  shafa leg dinta ta dingayi Tana kallon yarima dake kallonta,  "tashi kije kiyi sallah..."ya fad'a looking at her face instead of her boobs,  ahankali ta maida boob dinta cikin riga "hope kinji abinda nace... " ya fada mata Don ya tabbatar she heard him clearly before leaving "eh... " ta amsa ahankali still rubbing her leg  "good... " ya fada yana fita daga dakin, bayanshi tabi da kallo hawaye na taruwa idonta. Yana fita ya shiga Bangaren tasleem,  cikin bargo Mai tsadan gaske ya tardata ta rufe kanta from head to toe,  bakin gadon ya zauna kusa da kanta ya sa hannu ya bude blanket din, yana budewa yaga ta wani turo baki despite she's still sleeping, "drama queen... " ya fad'a wearing a smile,  hannu yasa ya Dan Kama bakinta,  ta tashi a firgice har Tana tsorata shi sabida yanda ta Mike da jin hannunshi a bakinta, "bakina...bakina.." ta fara fada Tana murza idanuwa Tana tale baki kaman zatayi kuka,  hannu tasa Tana shafa bakinta still saying "bakina... " voice dinta irin na wnada ya tashi daga bacci,  da da alama still b'ata ganshi ba dayake baccin bai saketa ba, hannu yasa daidai kumatunta ya shafa tayi saurin kallonshi da weak eyes dinta, "tashi kije kiyi sallah... " shine abinda ya fada mata, harara ta watsa mashi sai ya saki dariya tare da mikewa,. "bari inyu sallah in dawo... Make sure kin tashi yanzu..."ya fad'a yana takawa zuwa bakin kofar fita,. "kar...ka... Dawo... " tafad'a mashi,  juyowa yayi wearing a smile yace. "OK anty taslem... " ya fada tare da ficewa,  bayanshi tabi da harara Tana imagining sun gama abinda zasuyi ya wanj zo yana mata magana kaman he cares,  kou he cares she doesn't care so it won't change a thing.  Da kyar ta tashi ta shiga bathroom tayi wanka tare da alwallah ta fito tayi sallah ta koma kan gado taja bargo without even rubbing cream. shima yarima yana dawowa ya wuce part dinshi kaman yanda tasleem tace kar ya dawo Bangaren ta bai koma ba,  he really wants to be a nice guy and show her how much he really cares now. Komawa yayi ya kwanta bayab ya kulle kofar shi Don yasan rashida is like a pest she always crawl back nor matter how you try to get rid of her. Itama rashida sallah tayi ta koma bakin gadonta tare da tagumi, kou kadan bacci bai sake daukan ta ba,. A firgice yarima ya tashi da adua ya shiga wanka ya fito yana kallon agogon bangon which is 15 minutes pass 8am, abinda ya dade baiyi ba shi yayi Wato zama ya shafa Mai kaman mace like he use to,  ya kwana biyu nothing matters but now everything matters,  he wants to groom himself yanda tasleem will look at him,  daman shi irin mazan nan ne da suke son gayun Don su burge the woman in they're life,  he believes not only woman should dress for a Man a man should also dress for his woman just to show her how handsome he is and to impress her,  sai da ya gama shafa Mai ya Mike ya dauko shadda fari tas ya ajiye kan gado sannan ya fara bi da perfumes masu tsada yana fesawa kayan dayan bayan dayan har sai da ya fesa su duka sannan ya dauki kayan ya saka ya tsaya a gaban mirror look at his dark skin,  murmurshi ya saki as gaze din shi yayi lowering zuwa kasa wajen manhood dinshi,  he remember when she will keep staring at the same place,  "can't find any silly person like you.... "yafada yana grooming beard dinshi, "drama queen... " ya sake fad'a looking inti the mirror,  kana iya rantsewa ba yarima bane ke magana alone saboda so,  he looks so different, nor matter how strong someone is love conquers all,  face dinshi sai blushing kawai yake,  sai da ya gama shirya kanshi ya fito falo,  bakin kofar yazo sai ga abincin Umar ya ajiye mashi,  daukowa yayi ya ajiye kan dining sannan ya kira number  taslem don ta taho,  lokacin tasleem was still sleeping cikin bacci taji ringing din wayarta, kai ta daga ta dauki wayar Tana ganin shi ne ta turo baki tare da kan tsoki ta maida wayar ta ajiye tare da komawa ta kwanta. "rabbi give me the patience to bare the wulakanci... " ya fada as b'ata dauki wayarshi ba, ummah ya kira Tana picking suka gaisa sanann yace. "ummah call your daughter Taki zuwa cin abinci...i havr been calling her kou daukan wayata batayi... " ya fad'a kaman zaiyi mata kuka,  "baka San hanyar dakinta bane... " shine tambayar da ummah tayi mashi "na shiga tadata sallah tace kar in sake dawowa...i don't want to hurt her... " ya amsa mata, murmushi ummah ta saki daga dayan Bangaren saboda yanda yarima Aliyu ya sauya hali saboda tasleem, ta sanshi da halin I don't care sanann kou ke yakeso shi yakeyi  amma yanzu gashi he is selfless because of her,  ummah vata k'ara cewa komai ba ta kashe wayarta,yama jin ta kashe wayar yayi texting rashjda ta fito breakfast.  kiran  taslem ummah tayi, taslem data fara komawa bacci ta saki tsoki Tana juyawa without even looking at the phone thinking it's him again,  har wayar ta tsinke b'ata dauka ba,  sake kira ummah tayi this time kaman zatayi kuka ta mike tana cewa "pls let me be... " maganar kafe mata yayi as she sees ummah,  da sauri ta dauki wayar Don kar ta sake tsinkewa b'ata dauka ba,  . "kina son Ranki ya baci kou?.. "ummah ta tambayeta cikin serious anger. "aa ummah...sorry... Bacci nake... " tafad'a thinking she's talking about not picking the call da farko,  "in baki son Ranki ta baci kar in sake jin an kiraki zuwa both breakfast, lunch da dinner baki je ba... Am I clear?.. " "yes ummah... " "now maza kije yana jiranki.... Silly being kawai... " tafad'a Tana kashe wayarta,  nan ta sauka daga gadon ta yaka zuwa gaban mirror ta tsaya for a moment,  sanann ta bathroom wanko bakinta ta fito ta  shafa mai, another jallabiya ta dauka ta saka without bra, gaban mirror ta tsaya ta shafawa gashinta hair cream,  har zata yafa Vail din jallabiyar ta tuna da abinda ummah da mummy dinta suka fada mata kan dressing to please yarima, this time she don't want to please yarima but she really wants to annoy rashjda by showing her what she doesn't havr Wato gashi, ash she comb her Hair tana adu'ar Allah yasa kar yarima ya dizgata like before because she can't take it anymore, sai da ta gama ta fito babu kou dankwali a kanta but she look so breath taking,  kou wet lips b'ata shafa ba amma she's glowing,  nan dai ta samu ta fito zuwa main falo heading to Bangaren yarima cikin faduwar gaba Mai karfi. Yarima na gama texting rashida ya shjga kitchen dake bangrean shi ya dauko plates da komai na mutane uku, da kanshi yayi serving abincin mutane uku being care full with his cloths.  Kou good minti biyar baa yi ba sai ga rashida ta shigo ciki looking so excited because ta amince rabon da su ci abincin tare,  she was so happy thinking he wants to make it up to her ne not knowing it's not all about her at all.  Kallon plates uku dake kan table shake da good morning meal tayi ta kalli cups din sai kuma shi dake hada tea din Don tunda yasan GA shigo ciki bai daga kai ba balle yayi mata magana,  "baby... We're two... Kuma naga three plates.... " tafad'a Tana zama opposite to him,  shuru yayi bai tanka mata ba har saida ya gama zuba milk cikin cup dinshi sanann ya daga kai ya kalleta face dinshi babu walwala,  "baby am talking to you fa... " tafada cikin sanyimurya gabanta na faduwa sosai, "maybe because am mad shi yasa na rasa gane mu nawa ne... " ya fada ahankali yana kai omelette bakinshi,  .. "baby no... Ba haka bane... Don't misquote me.. " b'ata rufe baki ba tasleem ta bude kofa,  ta shigo face dinta daure kaman bata taba dariya ba,  Lou kadan b'ata kama da wannan lousy girl din that rashjda fooled,  rashida dake kallonta see a new person, bansa daure face datayi face dinta kaman taga kashi, kai yarima ya daga ya kalleta tare dacewa "drama queen... An fito kenan... " yafada wearing a very broad smile that goes straight inti his heart sabida farin cikin ganinta, rashida jin wani abu ya taso mata tayi as she sees tasleem walking face dinta kaman tana daki daya da kutare, da sauri rashida tace. "baby... Why zaka bari wannan mara hankalin tazo nan salon ta hanamu samun quite meal in peace... " ta fada sounding very bitter  tasleem tsayawa tayi not knowing what to say as she fume inside,  yarima kurawa rashida ido yayi for about ten second itama rashida Tana kallonshi waiting for his next action, yanda face dinshi ke sauyawa shows he is boiling and about to spit out fire ,"ke an taba cin uwarki?.. '" shine abinda ya fad'a in a calm voice kaman he is not saying something harsh, tasleem that is about turning to koma inda ta fito kallon shi tayi don sanin if he is talking yo her or not,  idanuwa rashida ta zaro tace "baby are you talking to me... " tafad'a with os much power thinking her charm is still powerful,  "aa... Am not talking to you.... Am talking to you whole generations...walalhi sai in ci ubanki saboda wanann yarinyar..." ya fad'a nata atakaice, tasleem couldnt help but smile saboda happiness, kuka rashida ta farayi Tana cewa., "so sabida ita zaka yi min haka... " ta fada Tana mikewa. .. "na bar maku wajen... " tafad'a trying to walk away from the dining, afusace yarima ya Mike ya nuna mata inda ta tashi yana cewa "sit!!! " ya daka mata tsawar da yasa ba rashida da akayiwa ba har da taslem razana cikin matsanacin tsoro taja baya sosai, jiki na rawa Rashidsa ta koma ta zauna kuka,  . "malama come and sit.. " ya fada yana kallon tasleem na second guda,  kaman tacr b'ata ci amma she was too scared to say a word,  tea yayi sipping kaman nothing happens looking calm,  rashida was crying out very loud that ajiye cup din hannunshi yayi yace "don't let me deal with you... Wallahi you won't want to see the beast in me... " ya fada in a very harsh way trying to calm himself sabida taslem,  ya lura da yanda taslem ta firgita dazun and he won't want that again,  da sauri rashida ta hadiye kukanta,  b'ata da tsoro amma kou fear it's self will fear yarima when he gives you the look and thunderous voice,  sai da ya tabbatar kowa yayi settling ya Mike zuwa ga wajen laptop dinshi ya saka wakar da tasleem ke haukan so,  lokaci guda tasleem ta lumshe idanuwa,  she dont want to eat but it seem it's her moment,  yarima dawowa yayi ya zauna tare da kallonta wearing a smile,  rashida dake kallon su ji tayi Kaman zata mutu saboda bakin ciki, gani take itama tasleem taje tayi nata asirin har ta fi wnada ita tayi,  that's how they think,  gani suke kowa ma yana yi tunda su sunayi,  she thinks ummah da hajiya zainab ne suka saka tasleem a gaba suka kaita wajen malami kou boka don kall0n da yarima ke mata is annoying,  ita kam b'ata daga kai ba balle ta kalleshi,  "eat... " yarima ya fada mata yayin da ta kurawa abincin ido "banson... omelette...." taslem ta fad'a Tana cikin shagwaba feeling happy,  she just can't wait ta bar nan Don ta fadawa mum w abinda ya faru,  kunsan mai hali bai fasawa saidai yanzu she knows who to talk to and who not to,  "try it.. You will love it... " ya fad'a mata kaman bashi bane ya gama rashin mutunci few minutes back ba,  kafada ta makala mashi ya saki murmushi tare da yanka kadan daga cikin nashi ya matsa kusa data ya kai hannunshi kusa da bakinta,  sai ka rantse babu kowa wajen balle ya kalli inda take,  wani irin zafi rashida taji a zuciyarta, ita kuma tasleem watsawa hannunshi dake nufo bakinta harara tayi tare da kauda kai gefe guda alaman bazata ci ba "open up... " yafada  atakaice, dn kallon shi tayi ya zaro Mata idanuwa da sauri ta bude baki,  dariya ya saki yana saka mata fried egg a baki,  dan taunawa tayi shi kuma yana zaune yana jiran reaction dinta, gani yayi ta saki ranshi,  it really taste good kuma her song is going straight into her heart,  "how is it... " ya fada waiting for her response, "good... "(if Darin ki uku yafi novel dina pls don't read and don't pay, amma in har kika karanta baki biyaba Allah yaisa,) "you see... Na fada maki it's good... Now eat kisha tea..." ya fad'a yana maida hankali kan nashi breakfast din,rashuda was looking at his face kou zai kalleta amma tamkar ya manta Tana wajen,  tasleem sakin jiki tayi Tasha tea taci kwai da Irish, ruwa tasha tazo mikewa yayi saurin cewa. "jirani... " ya fad'a yana mikewa,  babu musu ta tsaya gefe guda,  mikewa yayi ya shiga cikin bed room din da ya kwana, rashida data hade rai daga idanuwa tayi ta kalli tasleem data tsaya waiting for him,  tasleem kallonta tayi suka hada ido kawai sai ta Sakar mata gwalo tare da rolling idanuwa, rashida da zuciyar ta na kusa mikewa tayi a fusace and the next thing she did was catch gashin tasleem that is part of what get her angry, taslem b'ata ankara ba taji an chakume mata gashin kai, wani irin k'ara ta saki Wanda har yarima dake hada briefcase dinshi yaji, ji yayi hanjin shi ya stinke saboda ihun dayaji, da gudu ya fiti falom yaga rashida ta Kama gashin kai da hannu daya sai kuma ta rike mata wuya da dayan hannun. Tnx [3/14, 9:51 PM] +234 703 008 7807: 78Idanuwa yarima ya zaro tare da rushing zuwa inda yagansu,  tasleem sai yarfa hannuwa take b'ata taba fada mata balle ta kwatar wa kanta yanci,  wani irin fuxga yarima yayiwa rashida ta saki gashin tasleem tare da wuyanta babu shiri, zubewa taslem tayi kasa tana kuka Tana dafe da kanta da wuyanta,  rashida faduwa tayi kasa yayi da yarima yayi flinging dinta kasa, binta yayi ya harbeta da kafa yana cewa "Kasheta zakiyi kou?.. " ya fad'a yana buga mata left keg dinshi kaman yana kwallo,  ihu ta saki tare da dafa cikinta imda ya bugeta Tana kuka,  sai da ya buga mata leg good five times not minding the way she's screaming and holding her belly sannan ya barta ya juya ga taslem dake kwance kasa rike da neck dinta da gashin kanta,  Bending yayi kusa daita ya dauki hannunta daga wajen wuyanta yana dubawa,  sai ihu take daman baa tabata ba tayi kuka balle taji shaka,  she was crying and shaking at the same time, wajen yayi ja sosai but it's not bad,  shafa wajen yayi ahankali yana cewa. "sorry... " ya fad'a tare da juyawa GA rashida yana sake mikewa, cikin kuka da tashin hankali ta fara ja baya,  sake daga kafa yayi ya buga mata yana cewa. "kika k'ara tabata then you should get ready to die dan ubanki.... Nonsense... " ya fad'a atakaice yana mikewa tare da komawa wajen tasleem dake baje kasa,  rarrashinta ya farayi tare da mikar daita zaune, hannu yasa yaba shafa kanta tare da dora kanta kan chest dinshi,  kokarin zamewa tayi amma he held her tight,  wuyanta ya dinga hurawa iska kaman baby yana cewa "should I call the doctor?.. " ya fad'a saboda yanda take kuka sosai, cikin kuka ta girgiza mashj kai "then stop crying kinji gimbiya... " ya fada cikin whisper,  rashida dake kwance Tana kallonsu mikewa zaune tayi taji cikinta ya mugum rike mata,  the pain is unbearable amma it's not compared to seeing yarima hold tasleem like that,  wani irin azaba takeji cikin ranta,  juyawa yarima yayi yana cewa "before I close my eyes and open it leave here... " ya fada mata atakaice sounding very harsh,  jiki na rawa ta dafa bango but still falling sabida ciwon ciki,  ganin zata b'ata mashi lokaci yasa ya bar taslem yaje inda take ya Kama shoulder dinta Tana kuka saboda yanda fingers dinshi ke shiga jikinta,  kofa ya bude yayi flinging dinta waje giving the same scene of when she made him fling tasleem out,  "ni kou... " ta fad'a cikin kuka sosai, "aa ubanki... " ya amsa mata yana maida kofar ya rufe,  wajen taslem dake zaune kasa ya dawo ya daga ta sama tare da zama kasan ya ajiyeta kan kafarshi yana shafa mata kai "sai na fadawa ummah... " shine abinda taslem ta fada crying sosai, "gimbiya pls aa... Don't Te ummah..ai kina gani na rama maki kou... Pls don't tell her kinji... " ya fada yana shafa gashinta that gives him total pleasure,  tafi minti biyar bisa kafar shi before ta tashi, riketa yayi yana mikewa sai kallonta kawai yake,  kukanta irin kukan yaran nan da sukayi hours suna kuka,  sai humming kawai take Tana shessheka sosai, babu word dake fita daga bakinta sai. "wuyata ...gashina" she was still holding her neck and rubbing her head,  kofar waje ta nufa yayi saurin tareta tare da rungumeta yana rarrashinta,  kuka kawai take as he pet's her for more than 40 minutes,  da kyar ya samu tayi shuru shima sai da yayi mata alkawarin zai sake mata mota, kofar falon ya bude sai ga rashida kkwnce nan kasa inda ya wullata,  sai sheshheka kawai take hannunta kan cikinta,  kou inda take bai kalla ba ya kama hannun tasleen dake tafiya kaman Tana koyan tafiya suka Kama hanyar dakinta,  bude mata kofar yayi suka shiga tare, masu aikinta dakr falo suna ganin sun shigo sukayi saurin sadda kai kasa har sai da suka shiga bedroom dinta, bakin gadon ya zaunar daita yana kallon face dinta "am sorry kinji... "ya sake fada mata,  kou magana batayi ba, dan bending yayi kaman zaiyi mata kiss tayi saurin kauda kanta gefe guda alaman b'ata son hakan,  bai kara gigin hakan ba ya fice tare dayi mata sai ya dawo,  bayanshi tabi da harara yana fita ta daka tsallen jin dadi da farin ciki,  kou a haka aka bar rashida ta ji dadi,  ta mance rabon da ta samu kanta cikin such happiness,  tan lekawa taga ya fita ta fito falo da gudu Tana cewa. "ku Leka Tana nan?.. " ta fada in so much happiness,  out of rashin ganewa Hindu tace "wa??.? " "rashida.. Duba tana nan... Maza duba in ki dawo in baki labari...." ta fada Tana yarfa hannuwa cikin fsrin ciki, babu musu Hindu ta bude kofar ta leka cikin main falo sai ga rashida nan b'ata bar wajen ba,  da sauri tace "ta nan.. Meke faruwa ne..." jikinta na rawa ta fada mata all that occurs sanann ta shjga ciki da gudu ta dauki waya ta kira mum dinta don fada mata abubuwan da suka faru Tana tsalle,  hajiya zainab dariya tayi tace. . "ai my dear ki kwantar da hankalin ki... Badai amanarki taci ba... This is Just the beginning....ai Allah ba azzalumin bawansa bane sai dai Wanda ya zalunci kanshi... Yanda ta zaluncemu taci amanar yarda da son da mukayi mata sai taga ba daidai ba... Now relax and watch what's going to happen... " hajiya zainab ta fada mata, ajiyan zuciya taslem ta saki tare dacewa "mummy na mance rabon da inji kaina cikin farin ciki haka... Ashe  haka kake ji in mugun Abu ya samu makiyanka..." "Just relax kawai... Ki kwantar da Hankalinki... Komai zai daidaita... Sai ki kula da mijinki sosai... "da sauri taslem tacr "mummy ni Van son shi... " "naji...Just take care of him.... Kina ganin har dukan rashida yayi saboda ke kuma kice baki sonshi... Bari ya dawo dukanki babu ruwana... " kafada ta makale kaman Tana zaune a gaban mum dinta before saying "no...banso... " "then ki kuka dashi... Take care of him sosai... " ta sake fada mata,  baki kawai ta turo not accepting what she said,  sallama sukayi ta kira ummah ta b'ata labari Tana murna "surutun ya dawo kenan... " ummah ta fad'a mata. "no ba haka bane ummah na... Wallahi ina farin ciki ne... Kinga yand aya dinga dukanta...mummy in ni yayiwa haka nasan mutuwa zanyi... " ta fada mata "then ki iya bakinki... Kar in sake inji kina surutu anyhow.   " "ummana ai bazan k'ara ba... Nayi hankali.. Nifa duk duniya daga ke sai mummy sai kuma su Hindu... " "remove Hindu daga lissafin... " ummah ta umarceta,. "tou shikenan... " ta amsa mata. "daman I forget... Ki fadawa Hindu ta samu taje gida wajen iyayenta ta amso passport dinsu... Inason in hada dasu a hajj din this year.. " tsalle tasleem farayi saboda murna,babu abinda take cewa sai "nagode ummah...daman inason inga nayi mata abun arziki yanda take sona... " "you still can ai... Sai ji biya mata hajj kou kiyi mata wani abun... " inji ummah "aa nidai... Nafison in zatayi aure sai inyi mata komai da kudina.... " ta fada with sense "gimbiyata tayi hankali... "ummah tafad'a cikin dariya,  nan suka dinga labari har sukayi sallama,  da gudu taslem ta fita falo taga masu aikinta sai leka rashida dakr kwance kasa suke suna dariya,  nan ta fadawa Hindu abinda ummah tace,  sauran kadan da zuciyar Hindu ya buga saboda farin ciki,  banda shewa babu abinda ke tashi a Bangaren tasleem,  the light and joy that was taken away was coming back bit by bit. Rashida tafi hour biyu na kwance Tana kuka Tana nishi sai hannunta bisa Maranta, she couldn't stand balle ta shiga Bangaren ta,  babu abinda take tunanin sai yanda zaayi ta samu yarima back, tasan ba karamin wahala zata sha ba muddin b'ata sake samun yarima ba,  she won't know inda zata saka kanta saboda kunya, she know sje might end up dead saboda bakin ciki,  seeing yarima touching taslem alone almost killed her, Tana nan Tana jin shewan da ake yi a Bangaren tasleem,  ji take klu bazata samu yarima ba her heart won't ket her watch yarima stay with tasleen, ance abinda kaza baici watsawa yake,  it's better su biyu su rasa da ta bar tasleem kadai cikin wanann gidan,  "we shall see... " ta fad'a thinking of Amanda,  her only hope now is Amanda,  kawai rokonta zataje tayi har ta amince ta sake komawa wajen wanann mutumin,  kawai she can't loose yarima now, it's too early for her  b'ata San wasa waje gareshi ba,  da akwai da dama wnada in anyi masu asiri sai Allah amma wasu kuma won't let you rest until Allah ya biya masu bukatansu, da kyar ta samu ta dinga Jan jiki zuwa dakinta,  yanda cikinta ke ciwo kaman an balla mata wani Abu a ciki,  Tana shiga ciki ta dauki waya ta kira Amanda Tana kuka, Amanda na picking tace. "daman ke nakeson kira.. Sai gashi kin kira  ."jin Kukan rashjda USA tace. "what happened... " ta tambayeta,  nan rashida ta fad'a nata duk abubuwan da suka faru cikin kuka Tana k'ara dacewa "wallahi ke kadai ce zaki fiddani daga cikin wannan matsalar dana shiga.... I promise da komai ya daidaita zan baki duk abinda kikeso... Wallahi kou million nawa kikeso I will give you muddin zai bani... Pls don't let me get shamed Dan Allah... " ta fad'a cikin matsanacin kuka "my dear ai ce maki nayi i was about calling you... I wanted money ne... " rashida couldn't help but look at the phone yayinda take yin shuru kaman ba ita bace Mai kukan,  this is unbelievable, tasan she have been selfish amma not to such an extent, she can never do what Amanda is doing to her right now. "wannan kudin da kika bani sun kare... I ordered for a car kuma I need more money... Before inason ince 10m amma tunda yanzu kina cikin matsalar ki bani 5m sai in cire wani Abu inje wajen baba... " Amanda ta k'arasa maganar ta,  rashida was so shocked beyond words,  ashe da akwai wayanda what you feel and how you feel doesn't matter to them, don if it matters da babu yanda Amanda zatayi ta tambayeta dime bayan duk bayanan data gamayi maya "hello.. Are you there... " Amanda ta fad'a jin shurun yayi yawa "wai baki ji abinda nake fad'a maki ba... He hates me right now... Kou magana baiyu min... And you're demanding for money... What are you... " rashida ta fad'a sounding very bitter "a hustler..."Amanda ta amsa mata atakaice not feeling any anger towards her despite the way she talks to her with so Much hate "haba haka ake hustling babu tausayin mutum kou guda cikin ranki?... this is not hustling it's wickedness Amanda... " ta kira sunanta ga da ga "what ever... But I call it hustling... Kuma tunda Abub yazo da rashin mutunci make sure kin bani kudin before the next 5 days if not the whole world will hear what happens..." da sauri rashida tace. "wai ke baki ganin am not the only person involved...it was your idea for crying out Loud..." Rashida ta fada, Amanda b'ata bari ta k'arasa ba tace (ga masu bukatar biya it's just 300 mtn kou transfer ta 08106102727 kou kuma ta bank 0024878383 stanbic ibtc Zuwairat haladu) if you can't pay don't read.) "wannan matsalar ki ne... You don't even know my state or where I come from... And you think you can challenge me... " "no... Am not challenging you... Amma pls ki tausaya min... " ta fad'a cikin kuka sosai Tana dafe da cikinta saboda ciwo "ai tausayin ne yasa nace ki bada 5m instead of 10m..." "pls kiyu min hakuri ki koma wajen baba... I promise you zan baki more than the First one... Pla have Mercy on me... Dan Allah... Kar ki bari in tozarta don wallahi kasheni zai yi ..." ta fad'a cikin kuka Mai ratsa zuciya amma kou Karna bai ratsa zuciyar Amanda ba,  kaman tana jin Waka haka take,  kukanta bai dameta ba at all, "remember it's 5days...or I will go tl the palace and leave a message for the king himself... Now the choice is yours... " ya fasa mata atakaice tare da kashe wayarta,  hannu rashida ta dora bisa Kai Tana "shikenan... Na Kai kaina... Na kashe kaina..." ta fad'a cikin kuka,  ita kou kadan b'ata ga ribar wannan abun datayi ba,  gashi  tun baa je koina ba she's regretting it,  she cries and cries and cries,  kaman idanuwanta zasu fito,  mikewa tayi dafe da cikinta Tana tafiya ahankali ta shiga bathroom Tana dukawa sai ga jini, she knows the stomach pain is not ordinary,  bending tayi Tana nishi as blood rush out from under her,  wani irin azaban ciwo take ji,  tafi minti ashirin durkushe nan sannan ta Mike ta fito ta saka pad,  kou kadan b'ata dauka it's something serious ba,  kayan jikinta ta sake sanann ta fita zuwa Bangaren yarima dafe da cikinta,  babu abinda take gani sai juwa da so much excruciating pain,  direct inda first aid box dinshi yake taje ta dauko magani Tasha sanna ta dawo falon, still the table is still not cleans,  abincinta na nan yanda yake sai kuma nashi dana taslem da suka ci suka rage,  zama tayi wajen nata ta sha cold tea din sannan taci kwai ta Mike ta bar wajen haka,  dakinta ta koma ta kwanta. Wajen karfe biyu tayi baki which is her mommy's younger sister, tazo ne bisa abinda Maman rashida ta fada mata game da halin da ake ciki, Bangaren rashida ta shiga taga babu kowa falonta ta shiga har cikin bed room dinta,  nan ta ganta kwance, wani irin duka ta b'ata a baya tayi saurin mikewa,  gaidata tayi b'ata amsa ba tace. "rashida inason sani in abinda yaya ta fada min gaskiya ne...ki fad'a min it's a lie... " ta fad'a mata tsaye kanta,  kaman zatayi kuka tace "bangane ba... " "oh baki gane ba... Tou bari in ganar dake..." Tana kaiwa nan ta dauketa da wnai irin matsiyacin Mari tare dacewa. . "ki fadamin da gaske Kinyi asiri kou sharri akayi maki... " shine tambayar datayi mata, cikin rawar jiki tace "wallahi sharri ne... Sharri ne... " ta fad'a jikinta na rawa "toy bari kiji kadan daga cikin abubuwan dake samun wayanda ke asiri sabida abin duniya... Na daya... Dasu da kare Allah kadai ya San Wanda yafi wani daraja ranar da asirin ya karye...na biyu a wulakance suke mutuwa...na uku suma shiga cikin fushin ubangiji sabida sun dauki mataki a hannunsu basu jira hukuncin Allah ba... Kuma ki sani babj abinda zaiyi maki albarka don kin watsa kanki...wanann kadan daga cikin abubuwan dake samun Mai asiri ne... So I pray da gaske bakiyi komai ba... Don wallahi kijira sakamako... Kuma kin kyauta da b'ata mana sunan zuria da kikayi... Allah ya saka maki da alkhairi... " ta fad'a mata without adding another word ta fice daga gidan, rashjda kuka ta dingayi na nadama amam kuma still she still want to renew her charm, tasan tasan cewa aikin gama ya gama so b'ata da abunyi sai dai ta samu zama a gidan nan, tagumi tayi tana hawaye Tana tunanin why is her own like this, kowa yasan asiri tayi har da mahaifiyarta, "what sort of mess is this... " tafad'a cikin hawaye Tana dafa cikinta dake juyawa, duk juyin da cikinta zaiyi sai taji zubar jini, Tana sauka daga kan gadon taga har tayi staining bed sheets dinta da jini, ta rasa abinda ke ja mata wanna zubar jini haka, komawa tayi bathroom ta sake saka wani pad din. Yau kam kaman anyiwa taslem albishir da shiga aljanna, she was totally happy that yau ta saki ranta ta zauna a falo taci abinci ta koshi, suna tare da masu aikinta akayi sallah zuhr, ana daf da sallah asr ta shiga ciki tayi wanka ta fito da alwallah ta shafa Mai a koina tare da mulka oil perfumes a jikinta ta dawo ta bude wardrobe dinta ta tsaya Tana kallon kayanta, ta rasa Wanda zata saka yau because of over excitement, sai da tafi kusan minti biyar tsaye tana nazari sannan tayi deciding ta fiddo wata pencil jean Mai Dan crazy a gaba, kana ganin cinyoyinta daga wajen da aka yiwa crazy piercing, sanyawa tayi sannan ta dauko rriga Mai hannun shimi Wanda yake da stones a gaba masu daukan ido, kou bra bTa saka ba ta dauko wanna kayan ta saka ta dawo gaban mirror ta tsaya sai girgiza kirjinta kawai take alaman excitement, gashinta ta baza sanann ta saka comb ta Dan tsaga gefen gaban kanta ta maido wasu gaba tare da janshi baya making some of her hair cover her forehead , hadasu tayi a baya ta daureshi da band sannan ta zuba Mai a hannunta ta fara shafawa kan making it look more silkier than ever, girgiza Kai tayi taga gashin kanta na rolling from side to side ta saki dariya ita kadai wnada ya bayyana hakorin makka dake bakinta, jewelry box dinta ta dauko ta bude ta tsaya Tana kallo jewelries dinta, wasa Wanda zata saka tayi daga baya tayi deciding ta saka wata single chain Mai tiny pendant Wanda bai fi digo daya ba, she looks so cute, ita kanta ta mance rabon da ta tsaya ta kula da kanta haka, she can't remember the last time she spent so much time on her self like this, it feels os good to be happy again with no much pain, Insha allah all our happiness taken from us will be back again amin, yankunne masu barima ta saka shima Mai daukan ido kaman diamond, duk inda ta juya sai yankunnen sunyi walkiya, wajen shoes dinta taje ta bude Tana kallonsu Tana cewa. "I have lots of stuff to be use... " ya fad'a looking at the shoe's da sai tayi wata biyu zuwa uku Tana sakawa b'ata maimaita ba, simple slippers ta saka ta fito falo, idanuwa both Hindu da sauran masu aikin sukayi Don kou kadan basu ganeta ba, despite yanda ta rame she looks so gorgeous, "wannan gayun fa... " Hindu ta fad'a mata, murmushi tasleem tayi ta sauya tafiya kaman Tana modeling Tana cewa "yau cikin fsrin ciki nake... Dole in dsuki wanka in sauya tafiya... " ta fad'a Tana da maido daurin gashinta dake baya kan chest dinta tare da daga gira cikin shegantaka. Thanks [3/14, 9:51 PM] +234 703 008 7807: 79dont edit my novel, if you do van yafe ba. Zama tayi kan kujera ta dora kafa daya kan daya looking calm and happy,  face dinta dauke da murmushi kuma VA abun dariya akayi ba,  yau ya zama rana ta Farko data tsinci kanta cikin total happiness a gidan yarima,  Hindu sai kallonta take with so much adoration Tana mata kallon so da kauna,  da sun hada ido sai su sakarwa juna murmushi, "kinsan Allah ki dinga irin wannan shigan yanzu kullum... Kar ki sake wata irin shiga in ba irin wannan ba... Kin hadu sosai... Wallahi kaman ba yar kasan nan ba... " Hindu ta fad'a mata sounding very serious, "abun naki har da zolaya kenan... "tasleem ta fada Tana dora kafa daya kan daya tare da karkata kugunta gefe guda looking like an angel "wallahi babu zolaya... Kinga kina Kama da irin Wanda muke gani a cikin kayan kallo... Tamkar danginsu ce ke... " Hindu ta fada mata in excitement,  "oh ni naji... Ya isa haka nan kar kisa kaina ya fashe saboda yabo... " tasleem ta fad'a mata, dariya kawai Hindu tayi b'ata kara cewa komai ba,  ita farin cikin yawa yayi mata, ga albishir din iyayenta zasu hajj sannan ga farin cikin ganin uwar dakinta cikin annashuwa,  Hindu is so real with the love she have for tasleem,  she feel her like her blood sister, (Allah remove anything fake, any fake people from our lives, it's better ka zauna da Mai kaunar ka Don Allah than ka zauna da Wanda yake pretending to love you but doesn't care about you for a second, rabbi kar ka barmu da fake people kou mayaudara... Ya rabbi duk Wanda ya yaudare mu kayi mashi abinda har ya bar duniya bazai mance ba,) Yarima kam kou kadan bai tunawa da rashida balle ya tuna cikin halin daya barta,  ahankali take fita daga ranshi, the fake love is Fading gradually, daman nothing fake last for ever  in short nothing last for ever balle fake things,  kou good things doesn't last for ever,  kou ba komai da akwia mutuwa,  so fake things doesn't take you anywhere and so is fake people. Babu abinda ke yawo cikin ran yarima sai tasleem,  sonta na neman kashe shi,  wani irin shauki so yake ji game daita, relaxing yayi yana rolling ya dingayi kan kujerar da yake zaune with his two eyes closed,  bai wani aikin kirki sai tunani as he listen to her favourite song, bayan sallah asr ya bar office,  inda ake saida fruits ya biya ya sayo cike da manyan ledoji, daga nan ya tsaya a inda ake fish barbecue ya saya rolls kaman biya,  gida ya nufo yana tuki looking very bright,  wani irin fari ciki yake ji wanda apart from son da yakewa tasleem bai San na Meye ba,  haka nan HR feel so satisfied and contented, karfe  biyar da yan mintuna ya iso gidanshi,  parking yayi a parking lot ya fito Umar ya biyoshi da kayan da ya sayo suna zuwa main falo ya amshi ledojin, the first thing he did was heading to part din tasleem as all he remember all day is her,  kou kadan bai jin yana da mata biyi cikin gidan,  all he knows and think of is taslem,  yana bude kofarta duk suka zuba ido a kofar da aka bude,  aikam da sauri su Hindu suka koma ciki leaving him breathless while looking at tasleem dake zaune a inda ya tardata without moving an inch,  da sauri ya ajiye ledojin ya Taka zuwa inda take ya tsaya yana kallon yanda ta nade two legs dinta kan kujera looking so peaceful, she's so perfect and he feel like swing her in his arms, ahankali ta dinga daga idanuwa daga feet dinshi dake cikin shoes zuwa sama in a very slow motion,  yarima was Just staring like a fool, "Masha... Allah.... " was abinda yace under his breath, baki ta turo tare  da kalloshi na seconds kaman biyar ta sauke kanta tare da kauda kanta gefe guda,  kaman mara bone a jiki yayi bending ahankali putting knee dinshi daya a kasa sai kuma daya a tsaye yana kallonta which makes tasleem feel totally uncomfortable, "ummah thank you... " shine abinda ya sake furtawa kaman wani gaggarumin Dan iska because the way hetalks alone kaman Wanda ya saba da flexing da mata kala kala amma she doesn't know kawai she's the lucky lady he behaves like this with,  kou da rashida tayi tashenta b'ata samu irin wannan moment tare dashi ba,  "ummah that calls you gumbiya saw something I never see in time... "ya sake fad'a mata looking at her, Dan guntun tsoki taja Tana sake kauda kanta to the other side alaman yana takura mata,  she would have fallen for abinda yake cewa amma tunanin ganin da tayi mashi yasa banda bakinshi babu abinda take gani, "pls greet me... " shine abinda ya fad'a mata, kaman b'ata son magana tacE "sanu... da zuwa... " ta fad'a atakaice cike da so much shagwaba, murmushi ya saki yana Kama hannunta daya tayi saurin dauke hannunta kaman na tabata ta wuka kou kaya or something like that, murmushi ya sake saki still kneeling in front of her,  rasa abinda zai fad'a mata yayi sai kallonta yake,  ganin kallon bai da karshe yasa ta sauke legs dinta ahankali with her tender foot touching his chest in the process,  dukda kirjin is covered with cloths sai da ya lumshe idanuwa, takalmanta ta saka ta ta Mike ahankali,  bai hanata ba har sai da ta gama mikewa completely ta juya kaman zata barshi nan shi kadai yayi saurin mikewa ya kamata tare da jawota jikinshi,  her body a jikin namiji give her total new feeling that makes something in her move from within and under,  cikin karfin hali ta fara turashi Tana kokarin kuka Tana cewa "sai ...na fadawa ....ummah..kana tabani... " ta fad'a sounding so childish, dariya ya saki saboda yanda tayi magana still hugging her tight to himself,  kanta ya danna da chest dinshi yana shafa Hair dinta that takes most of his attention yana cewa "my very own.... " ya fad'a kaman bai iya magana ba da hausa ba because the English came out kaman it's from a foreigner,  kuka tasleem ta farayi Tana cewa "wallahi leave me alone.... Sai na fadawa ummah... Ni van son kana tabani... Stop touching me... " ta fad'a sounding a bit angry and crying,  bai da choice than to leave her alone, Sakinta yayi ahankali ta fara shafa jikinta from her chest zuwa kasa alaman Tana goge jikinta sabida ya tabata,  "Wato am irritating kou... " ya fad'a sounding calm and a bit Angry,  (kika karanta baki biya ba Allah yaisa) "yea... " ta fad'a mashi atakaice,  shuru yayi yana kallon yanda take yi kaman an tabata da abinda baa so kou kauna,  hakan really burn him down,  tsayawa yayi yana kallonta for more than two whole minutes Tana Abu guda Wato kakkabe jikinta sai da ta gama ta watsa mashi harara tarw da juyawa abunta,  ahankali ya samu ya zauna kan kujerar ta as he watch her move into her bedroom,  haushi ne ya kamashi saboda abinda tayi,  nothing hurts like kana da class dinka amma a nuna maka you're some sort of piece of shit,  the way she just treated him now makes him want to cry sabida bakin ciki, mikewa yayi cikin fushi ya nufi bedroom dinta,  yaba shiga yaga Tana tsaye Tana kuka rungume da two hands dinta,  Tana jin an bude kofa tayi saurin juyowa with wet face dinta "why are you treating me like this... " shine abinda ya fad'a mata in serious anger,  banza tayi dashi ta cigaba sa kuka "why tasleem...why are you treating me like this?.. " ya daka mata tsawar daya sa ta razana kaman taga abun ban tsoro,  face dinshi ta kalla taga sam babu annuri kou murmushi, "am asking you... Talk before I beat the hell out of you!!! " ya sake daka mata tsawa, da sauri ta fara cewa "ba kai bane... Ka.. Auri... Kawata.... " ta fad'a cikin kuka sosai "kuma... Ja dinga... Wulakanta... Ni.. Saboda ita..."tayi adding still crying,  "you threw me out...kace kar in sake.. Zuwa.. Inda... Kake...." ta fad'a mashi,  shuru yayi yaja kallonta as she cries so seriously, "you promise to take me out... Kayi min alkawarin komai... Amma sai ka sauya min... Ka. Auri kawata... " ta sake adding,  yarima waje ya samu ya zauna ya rike two hands dinshi gam sai shaking yake as he listens to what she is saying,  sai da yaji tayi shuru yace. "I will still take you everywhere..." b'ata bari ya k'arasa ba tace "ni ban zuwa koina da kai... " ta fad'a tare da makala kafada, "I don't know how it happened... Ban San abinda ya faru ba... But nasan it's not totally my fault taslem... Ba laifina name da na auri kawarki... After all it's not Haram... " yayi adding sounding confused, "then go to her... Kuke kiyi abinda kuka sabayi... Kuyi abun kazantar da kuka sabayi... Ni kar ka sake zuwa inda nake... " "but I love you taslem... "da sauri tace "I hate you... " "but you loved me before... "ya fad'a looking at yanda take magana cikin serious pain and agony with tears that says a lot, "ni aa... Go ta her... " ta sake fada mashi atakaice,  rasa abinda zai fad'a mata yayi,  all he knows is things have changed,  he loves her sosai,sanann yasan in ba so ba babj abinda zaisa taslem ta tsaya a gabanshi Tana maida mashi magana haka kuma he feels nothing but love and pity and the annoying part js the whole him is afraid to touch her Don kar ta k'ara volume din kukanta, shafa goshinshi ya dingayi for morethan 30 seconds sanann ya daga kai yace "how close were both of you... " ya tambayeta calmly as his anger subsidized "ban sani ba... "ta fad'a cikin tsiwa tare da juyawa ta shiga cikin bathroom da gudu,  zama yayi yana kallon bayanta har ta shige,  relaxing yayi a wajen with his two eyes closed, mikewa yayi ahankali ya bar dakin, yana fita falo yaga sun Hindu,  out of anger yace. "duk ku tattare kayanku ku koma dayan bangrean... Bai yuwa any time in dinga bumping into all of you...i don't want that... Kar in sake shigo nan in ganku.. " yana kaiwa nan ya bar falon leaving so furiously, kou maganar kayan fruits da ya sayo bai yi ba ya fice, aikam jiki na rawa Hindu da sauran masu aiki suka shiga dakinsu, kou minti goma basuyi ba suka hada bags dinsu suka koma other part na taslem,  kou kadan taslem dake cikin bathroom b'ata San halin da ake ciki ba. Yana shiga Bangaren shi ya zauna na falo shi breathing so heavily,  wayarshi ya fiddo yayi dailing number ummah,  bayan few ringing ta duaka tare da sallama,  amsawa yayi ya gaidata ta amsa tare da tambayarshi ya family,  bai amsa ba yace. "ummah wai Haramun ne Don mutum ya auri kawaye biyu?? " ya fad'a in serious tension,  shuru ummah tayi for a moment before saying "islamically it's not bad... But traditionally it is... " ta amsa mashi, tare da adding. "why do you ask... " ta tambayeshi, "ummah then why taslem take treating dina haka sabida na auri kawarta... " bai karasa ba tace. "kilan it's because of how close there are... " "ummah how close?.. " ya tambayeta,  "very close... " ta amsa mashi "very close she share all her secret with her... Kou kadan don't blame gimbiya because she was broken deeply... Kawai imagine your best friend snatching your wife... " da sauri yarima yace "ummah pls stop giving such examples.. It's so irritating... " ya fad'a cikin serious kishi. "how do you feel... " ummah ta tambayeshi "wallahi ummah wanna example din kawai makes me want to Cry...wallahi hae zuciyata na min zafi..."yafada yana Dan shafa chest dinshi "simple example kawai you're having a heart attack... What of ita da ta gani a zahirance?... How do you think she will feel... Put your self in her situation.. Do you think you will be alright easily?? " ummah ta tambayeshi,  "I won't be alright ever again... "shine amsar daya bata as tears filled his eyes, kawai yana tunanin halin da taslem ta shiga ne, abun was not small something, bai taba natsuwa ya tuna all this ba sai yanzu "you see kou...then let her be... Let her heal in peace.... Because that girl have seen a lot.. " "ummahna... Pls kiyi mata magana... Wallahi I can't even remembering how it happened... Kawai all I remember is ina zaune a office wata rana ta shigo... That's all fa ummah... Shikenan sai naji duk duniya babu kamanta.....she feels so special kaman na tsinci diamond da duk duniya babu Mai irinshi sai ni... Amma wallahi ummah all that feeling is no more...ni yanzu ban sonta... " "alhamdulillah... " yaji ummah ta furta under her breath, he heard her but still ya cigaba dacewa "inason in rabu daita kuma na kasa... Amma wallahi ban sonta... I hate her... Her hands feel terrible... Ban son ganinta kusa da inda nake. Daj Allah ummah ki fadawa tasleem my heart is totally hers... Dan Allah ta bani dama... " ya fad'a in total confusion "ka kwantar da hankalin ka... She will be OK... Kou ba yanzu ba... Especially in ta San her friend is no more in the house... Nasan she will be OK... " "ummah Dan Allah ki b'ata hakuri.. Ki fad'a mata ta k'ara min time.. I will let go of her best friend in due time... Amma she should stop treating me kaman ba mutum ba... It makes me feel like committing suicide,... " "fav ka kwantar da hankalinka...abun da na sani is for as long as kana tare da kawarta bazaka taba samun yanda kake so ba..so while you're in the process of letting go of her besty ka rabu daita until you let go completely... Then nasan she will be happy to have you back.. But believe me my gimbiya is extra special yo share her husband da kawarta... It's better ta bar mata Kai har sai ta bar gidan .." da sauri yace. "so ummah kece kike fad'a mata hakan kou..." "nope... Not me... Am telling you what she will do ne because I know tasneem as I know you... So let her heal pls... Kar ka matsa mata... "tafad'a mashi, shuru yayi for a moment before saying "amma ummah so is powerful fa... " ya fad'a yana Dan dariya, dariya itama tayi sanann tace "very very very powerful... Ai so babu abinda bai sakawa...it's makes an insane person act sane and sane person insane,... That's the power of love... " "na yarda ummahna... Wallahi in ba so ba.. Abinda tayi min yau da dukan tsiya zanyi mata...upon all my temper I was standing still smiling despite am Burning inside..." ya fad'a yana dariya, cikin dariya ummah tace "wato duk wannan haukan temper babu... " ta fad'a sounding friendly, "wallahi kam ummah... " shima ya amsa mata, hira sukayi sosai har ya manta da wata bakin ciki da yake ciki ya samu ya warware, sunfi hour guda suna waya sanann suka yi sallama, he feels so free, mikewa yayi ya shiga ciki yayi sallah ya fito daure da alwallah ya, cream ya sake shafawa kaman mace sannan ya dauki jean blur ya saka tare da saka white T-shirt, hand cream ya shafa wai Don hannunshi yayi taushi before komai ya daidaita tsakanin shi da taslem, the way he is preparing for that day kou mace albarka, in short kou amare da ake kawowa basu shiri kaman yanda yakeyi, shi dai kawai he is taking extra care na kanshi all because of tasleem, tsayawa yayi gaban madubi yana murmushi yana cewa "baby zaki sha taushi... Zakiyi tunanin auduga ne... " ya fad'a cikin excitement while rubbing his two hands together Don hand cream din yayi dissolving, sai da ya tabbatar hannuwanshi sun shanye uban cream daya zuba tas sannan ya daina, perfume ya dauka yaga sai tsansti kawai take, murmushi ya saki ya fesa designer perfume dinshi sanann ya fita falon, yasan it's time for prayer dukda ba jin kiran sallah yake a gidansu ba despite the masjid is close to his house. Yana fita ya tarda an aijye abinci a kofar dakinshi, pack din ya dauko ya ajiye sai lokacin ya lura da plates din safe dake kan dining din baa taba ba "lallai rainin hankali... " ya fad'a yana aJiye abincin a kasa ya fito, irin kallon da yayiwa Bangaren rashida alone scares the hell out of me, yanda ya kalli wajen kasan da akwai matsala babba, wucewa kawai yayi sai sauri yake Sai da tasleem Tasha kuka ta koshi sannan ta fito ta dawo ta kwanta, batayi bacci ba but the Silent moment helps, she remember closeness dinsu da rashida, yanda ta dinga b'ata labarin komai, she told her almost everything if not all, har yawan gold dinta sai da ta fad'a mata, ba kadan take jin haushin kanta for believing and trusting her ba, she Just feel she csn bring back hands of time da VA karamin dadi zataji ba, da babu wani na waje sa zai taba jin sirrinta, the most annoying part shine zagin da rashida tayi mata, kuma tasan her former friends kallon same foolish person suke mata shiyasa suka shirya jin labari in tazo school, she feels so angry not at anybody but at her self. Tana nan taga lokacin sallah yayi ta Mike ta shjga bathroom tayi alwallah ta fito tayi sallah sannan ta nufo falo, ganin babu kowa baisa taji komai ba Don a nata tunanin tunda suka shiga ciki dazun basu fito ba, amma shuru har kusan minti goma, Hindu ta fara kwalawa kira amma b'ata ji komai ba, mikewa tayi ta shiga dakinsu taga wayam, kitchen ta shiga taga basu nan, hannuwa ta fara yarfawa tana kiran hindu da karfi sosai kaman voice dinta zai tsage, duk dskunan dake part dinta ta duba b'ata gansu ba, da sauri ta bude kofa ta fito main falo daidai lokacin da yarima dake waje ya shigo ciki, aikam suna hada ido ta daka tsalle ta fadi kasa ta fara harbe harbe Tana kiran "Hindu... " Tnx[3/14, 9:52 PM] +234 703 008 7807: 80Idanuwa yarima ya zaro ya kasa tafiya yayi tsaye inda yake yana kallon ikon Allah,  ihu kawai take Tana harharba kafafuwa Tana cewa "wayyo hindu... Kai ka koresu... Wallahi ban yarda... " ta fada tana shure shure da legs dinta kaman wacce aka dannewa wuya,  kou kadan yarima bai gane abinda take magana a kai ba,  Shi dai hannu ya dora wajen bakinshi yana kallonta yana dariya Wanda bai son ta gani,  bai taba ganin irin wanann ikon Allah ba,  wai ace matured yarinyar ta dinga wannnan attitude din,  in baka Santa ba you will think wata yar 10 years ce,  this days yana ganin new attitude dinta na maturity amma ashe ainahin halinta na nan,  he can't hide it because he adores her beyond words,  ganin yanda take a kasa ya k'arasa inda take tare da rike legs dinta da take dagawa sama ta sakeshi kasa without feeling pains "what are you talking about.... " ya fad'a rike da ankle dinta yana Dan shafa babban yatsan gefen toe dinta,  he feels happy because yasan she will definitely feel the tenderness of his hands,  lokaci guda tayi dif kaman anyi ruwa an dauke tana jin hannunshi kan ankle dinta,  it really gives her strange feeling,  kokarin kwace legs dinta tayi amma ya rikesu gam but in a tender way,  "waya tabamin ke.. " ya sake asking dinta in a low Voice looking directly into her eye,  sabon kuka ta fara Tana cewa "kaine... Kaine.. Banga Su Hindu ba..." "su Hindu kuma... Who is su Hindu... " ya fada sounding confused, shi vai san sunansu ba,  inda zata ce masu aikina sa zai gane ita kuma b'ata kiransu da masu aiki sai da Hindu and Co,  harara ta watsa mashi da idanuwanta dake ambaliyan ruwa, the feeling is totally awkward,  yanda yake shafa legs dinta da just single finger dinshi gets to her, "tell me mana... Su waye haka... " ya fad'a still rubbing her legs dinta in a stylish way that can make any healthy woman go crazy, "banga... Hindu ba... " ta fad'a Tana kuka amma in a low voice Tana Dan kokarin mikewa,  sakin legs dinta yayi ya Kama shoulder dinta ya zaunar daita up right still holding her shoulder making her take in her breath saboda yanda suke kusa da junansu, Dan tura mashi hannun tayi as he makes her feel totally uncomfortable, Kin dauke hannun yayi yana kallonta as he tries to understand what she's talking about "Hindu" yafurta calmly sanann yayi adding dacewa "wai masu aikinki... " ya tambayeta still holding her shoulder while bending over her, idanuwa ta daga ta watsa mashi harara before saying "ban sani ba... " ta fad'a cikin anger Tana ture hannunshi tare dacewa "ni ka sakeni... " tafad'a Tana kokarin mikewa tsaye "kinsan if you're talking about masu aikinki I sent them to the other part... Baiyuwa ace anytime na shigo in dinga pumping into them... It's annoying... " sabon kuka tasleem ta farayi tana cewa "ni bazan yarda ba... Ya zaayi ni kadai ib dinga kwana...ban yarda sai na fadawa ummah... "Ta fada Tana hada kanta da gwiwa cikin serious tears "ai sai in dinga tayaki kwana.. Amma pls I don't want them a Bangaren ki... " "ni wajensu zan koma..."ta amsa mashi atakaice "Kuma in zaneki ba" shima ya fada mata atakaice, "sai in koma gidanmu..." ta fada mashi "kou zaki koma sai nayi maki ciki tukun... Yanda zakije ki dinga rainon cikin... " ya fada yana dariya "lallai... Kam aa... "ta amsa mashi,  "go back and wash your face... Ki fito kici abinci... " ya fad'a mata,  makale kafada tayi tare dacewa "ni banci... " "ke ban son gardama... Don't let me talk about same thing twice.... " shine abinda ya fad'a mata sounding a bit angry, "maza tashi... " ya fada mata cikin daga murya.. Da sauri ta Mike zata shiga Bangaren su Hindu ya nuna mata b'ata Bangaren yana cewa if you read without paying I owe you "this way... " babu musu ta shiga Bangaren ta amma Aai da ta juyo ta watsa mashi kallon haushi, dariya yayi yana cewa "zan kamaki ne... Just wait and see... " ya fad'a mata,  har ya Kama hanyar bangrean shi ya tuna da rashida da b'ata kwace plates da suka ci abinci dashi ba,  juyawa yayi ya shiga Bangaren ta,  falonta babu kowa,  hakan yasa ya shiga bedroom dinta,  rashida na kwance ta kudundune cikin blanket hannunta biyu kan mararta,  idanuwanta sun mugun kumbura saboda kuka, she cried for a whole day saboda azaban ciwon ciki da kuma azaban da zuciyarta keyi mata, tun da take b'ata taba ganin bad day kaman na yau ba,  today is the day everything feel so annoying and sadness take over her joy,  duk Bangaren babu inda zata tuna ta samu sukuni, above all ga jinin dake zuba daga jikinta kaman pump,  tamkar an bude tap haka yake zuba,  kusan all pad dinta duka sun kare sabida zubar jini,  dataji cikinta ya murda sai jini ya balle mata,  haka ta yini yau not moving anywhere sai between bathroom to her bedroom, yana shiga ya cire blanket da take ciki ya yarda kasan tiles,  ta bawa bayan kofar baya, ahankali ta juyo gareshi da idanuwanta da suka kumbura,  in a normal case seeing her like that should have break his heart but he feels nothing, kou digon tausayi daya babu a zuciyar shi towards her, Tana ganin yanda ya kura mata ido daga inda yake tsaye a bakin gadon sai ta fashe da sabon kuka Wanda voice dinta bai fita at all, "why baki kwace plates ba... Kou ni kike jira in kwace.... " ya fada atakaice face dinshi babu walwala,  ahankali ta Mike zaune dafe da cikinta tace "ban... da... lafiya.... " ta fada cikin hawaye,  "ba abinda na tambayeki bane... I said why baki tattara inda aka ci abinci ba... " "because am sick... " ta amsa mashi cikin kuka "who cares.... Now before I close my eyes and open it... Kije ki gyara wajen and serve the dinner... " ya fada yana juyawa,. "ni wallahi cikina ke ciwo.... " ta fad'a Tana shafa cikinta,  "ki bari in sake shigowa sai kiga abinda zai biyo baya... " ya fad'a while going out, jiki na rawa ta sauke kafarta Tana biting lips dinta saboda ciwon ciki,  ahankali ta daga rigarta taga cikinta yayi jajir Wato Inda ta dinga harbinta ga ciki,  in auren na Allah ne sukayi ta kai kararshi  sai an hukunta shi saboda yanda wajen yayi kasan something is wrong,  amma dayake abun ba na Allah bane b'ata da inda zata kai kararshi kuma babu Wanda zata fadawa,  haka ta rarrafa ta dinga dafa bango har ta fita daga dakin ta fito main falo zuwa Bangaren yarima,  Tana shiga ta tardashi yana zaune a falo ya dora kafa daya kan daya sai girgiza su kawai yake,  kallon yanda take tafiya kawai yake sai da yaga ta isa wajen dining din ya tabe baki tare da kauda kanshi gefe, tattare plates tayi ta fita dasu ta dawo da wasu ta fara jera abincin sai ga taslem ta shigo,  Tana ganin rashida ta kalli yarima dake zaune a falo tace. "nidai... Ka fada mata... Kar ta sake.. Dukana... " ta fad'a cikin shagwaba, "tama tabaki Tasha na jakki..." ya amsa mata yana mikewa,  hannunta ya Kama suka zauna a dining while rashida na serving Tana hawaye,  sai da ta gama tazo tafiya yace "sit down... " ya umarceta, babu musu ta zauna,  b'ata ci abincin ba kanta kasa sai hawaye ke fita with her two hands on her belly,  tasleem sai satan kallonta kawai take Tana shan juice,  da yarima ya kai abinci baki like say biyu sai ya bawa tasleem a baki,  b'ata so ta amsa amma because she wants rashida ta ji haushi sai ta amsa babu gardama,  haka suka gama dinner amma rashjda b'ata sha kou ruwa ba, tasleem na mikewa shima yarima ya Mike ya umarci rashida ta gyara wajen,  bayan taslem yabi har zuwa main falo,  Tana juyawa ta ganshi tayi saurin rugawa zuwa falonsu Hindu tare da kulle kofar,  dariya Kawai yayi ya girgiza kai tare da wucewa masjid. wajen karfe goma rashida taga In har ta kwana a haka da akwai matsala,  Wanda hakan yasa ta Mike ta saka hijab dinta tare da fitowa da legs dinta da jini ke bi,  Bangaren yarima ta shiga Tana nishi Tana dafa bango har ta isa inda yarima yake kwance rungume da pillow, yana jin an bude kofa ya daga kai yana squeezing face yace "are you mad ina bacci zakizo ki tadani?.. " ya daka mata tsawa, cikin kuka rashida tace. "asibiti... Zani... "ta fad'a cikin rawar jiki kaman irin tsohuwar nan da ta dade a duniya. "ki fi ruwa gudu mana... Must you wake me up... Don't try that next time... " ya fad'a mata yana rufe kanshi da blanket. Tsaye tayi for a moment taji b'ata iya tsayuwar sai ta danyi bending tare da rike knee dinta ta sake cewa "pls... Ka.. Hadani... Da wani... Kou... Umar ya kaini...it's late" ta fad'a mashi, banza yayi daita kaman baiji abinda tace ba,  cikin kuka tacr. "pls... Am bleeding... Kar in mutu.. " ta fada mashi,  now he feels a bit bad saboda yanda tayi magana, tsoki yaja ya Mike sanye da only boxer ya shiga bathroom  ya fito ya sanye jallabiya ya dauki keys dinshi ya fita, cikin karfin hali tabi bayanshi, yafi minti biyar waje rashida b'ata karaso ba saboda yanda take tafiya da kyar,  cikin mota ya shiga yana jiranta,  Tana fitowa ta shiga ya jata suka bar gidan,  wani hospital ya tsaya ya fito,  relaxing tayi ta kasa bude kofar,  kaman bai so yaje ya bude mata kofar,  zata fito da kafarta yaga jini jage jage da legs dinta,  "Meye wannan... " ya fad'a yana b'ata face,  cikin kuka tq tace. "tun safe.... Jini... Ke... Zubar... Min... Kaine ka bugar min ciki... " ta fada crying out loud, ji yayi sam baiji dadin hakan ba,  bai San ya kai haka ba because he thought she's pretending ne kawai, daman chan yana da tausayi dukda he is not that nice,  "am sorry... " ya fad'a calmly, sanyi da sauki taji lokaci guda that he say sorry,  "you caused this... " tafad'a still crying "and I said sorry kou... " ya fada sounding a bit angry, "yanzu baka sona... You don't even care if am. Dead or alive... Baka San abinda tayi min ba before we started fighting... " "what I saw wasn't a fight... Nasan she will never fight you... " ya fad'a backing tasleem, "she did... " bai bari ta k'arasa ba ya yace "ba abinda ya kawoni nan vane... Zaki gan doctor kou mu koma gida... I Want to sleep... " yafada mata atakaice,  rashida ta Dan ji sanyi a ranta a bit,  hannu ta Mika mashi ya kamata suka shjga cikin hospital din,  nan dai suka gan doctor, dubata Dr yafarayi babu wasting of time, dubawa ta mussanman yayi nata ganin Wanda suke tare,  after all the observation Dr yake fad'a mata she have a miscarriage,  kuma zaayi mata wankin ciki Don jinin ya daina zuba,  rashida ji tayi kaman ta kashe kanta saboda bakin ciki,  yarima was quite bai ce komai ba,   da ka ganshi kasan babu damuwar komai tattare dashi,  amma ita rashida ji tayi kaman ta kashe kanta saboda gani take she might not have any chance again, she would have been the happiest person alive inda cikin ya zauna,  just imagining her with cikin yarima, having a child with him would have helped a lot amma now babu,  bayan an gama mata wankin cikin Dr din ya dinga rarrashinta yana cewa "you're very young ki dinga kuka haka for miscarriage,... You still have lots of hope.. Zaki samu next time so don't cry... " ya fad'a mata,  shidai yarima banda "hmmm... " babu abinda ya fada, cikin ranshi kwal, right now babu wacce yake son ganin yaranshi tare daita sai tasleem,  he wants her to be the mother of his children, he can't just wait to see her pregnant,  kawai sai ya saki murmushi while Dr was busy calming rashida,  kallonshi sukayi kou kadan bai saj sunayi ba because mind dinshi ya dade da barin inda suke,  bayah kaman minti biyar ya Mike har lokacin Dr bai bar bawa rashida advice da begging dinta ta daina kuka ba,  yana mikewa itama rashida ta Mike tabi bayanshi still crying,  kaman walkiya ya fice ya shiga motarshi looking so relax kaman nothing really happens,  rashida dake yafiyata kyr ta dinga Jan kafa har ta isa cikin motar bata gama zama ba ya ja motar,  magana ta farayi amma sai ya saka karatun alquran yanda bazai ji abinda take cewa kou take son cewa ba,  kafin su dawo gida sai wajen 12. Yana parking ya fita ya barta nan zaune. Da kyar ta samu ta fito da ledan drugs dinta da suka b'ata ta shiga Bangaren ta Tasha maganin sai kuka take,  bakin cikin rasa cikin nan yafi mata komai zafi,  inda tasan she's pregnant for him da kou b'ata ranta bazatayi ba balle ta ja taslem da fada,  tasan kou ba komai ita zata fara samar mashi baby,  amma now she don't know what will happen.  The following day bayan sallah asuba yarima ya zauna bakin gadon shi booking a flight all he wants is ti have a lone time da tasleem,  kou he won't hace sex daita yana son su dinta fita zuwa outing where she can be with him alone babu ummah babu mommy dinta sanann vabu masu aikinta,  yana son daga shi sai ita kawai, he really want to give her something to heal the betrayal she got from him and her friend,  yana son ya b'ata some good memories da zai wanke bakin cikin data dade ciki,  bayan ya gama the necessary abinda ya kamata ya kira PA dinshi ya fada mashi yaje aminu kano international airport yayi mashi booking na flight for two people zuwa lagos,  bai fad'a mata ba because he wants to surprise her da tafiya,  he knows she love traveling Don yana kallon yanda take rawar jiki when ever she's traveling da ummah. Mikewa yayi ya shiga bangrean ta thinking zai ganta amma sai yaga wayam Alaman dakin masu aikin ta kwana,  rike waist dinshi yayi wearing a smile,  she's so childish and he loves it,  fitowa yayi ya shiga bangaren rashida,  kwance ya tardata tayi ruf da ciki Tana ganin shi ne ta Mike zaune,  duk dare b'ata samu bacci ba  all she's thinking of is yanda zata samu yarima again, having him again is all she wants,  sannan ga maganar Amanda dake mata yawo cikin brain,  she is having a total restless time and a sleepless night,  just exactly the way she made taslem,  nata ma is more than hers, "hope kin samu sauki... " was abinda ya fad'a mata,  "eh... " ta amsa mashi calmly da voice dinta da bai fita sosai,  kan kujerar dake kall0n gadon yaje ya zauna aya dora kafa daya kan daya before saying "I want to ask you a question...and I need a direct answer... "yafada yana gyara zamanshi,  rashjda ji tayi gabanta na faduwa sosai saboda tashin hankali,  b'ata sab abinda zai fada mata ba, "wai Meye relationship dake tsakaninki da tasleem... "ya fad'a kaman bai San komai ba "nothing... " "nothing kaman ya... I said give me a direct answer... " ya daka mata tsawa,  jiki na rawa tace "she's my friend... " baibari ta k'arasa ba yace "oh You're her Friend... Kuma kika yarda kika aureni... " da sauri tace "ai I told you... Kace babu komai... " shuru yarima yayi kaman Mai tunani,  kai ya daga ya kura mata ido for almost 5 minutes Wanda yasa gaban rashida dukan uku uku "really?.."shine reply dinshi,  "how come I don't remember when I said that... Kuma I can't even remember how we met officially... Sai dai kawai zuwa office dina da kikayi... Wait a minute what brought you to my office that day... " ya fad'a kaman Wanda yayo loosing memories dinshi and is getting back his memories, shuru rashida tayi ta rasa how to reply,  "am asking you... Me ya kawoki office dina bayan kin San cewa ni mijin kawar ki ne..." ya sake asking dinta, still she's quiet  not knowing how to answer this questions, "ina jiran amsarki..." yafada in a harsh way "haka nan.... Nazo.. Mu gaisa.... " tafad'a mashi jiki na Rawa "daman haka nan kike yawo office Din maza kina son slku gaisa?.. Or you were on some sort of mission to ruin your friend's home... "da sauri tace "no... "tafad'a Tana fashewa da kuka, "ba haka bane.... Kai kace kana sona.... I told you taleem is my friend... Kace kai bai dameka ba tinda addini bai hana ba... Wallahi it's not my fault.. " tafad'a cikin kuka sosai " I said all that.... Then why did you let me send her out... I remember you saying Tana damunmu... Well let's cut it short... Ki sani tasleem is my love...my wife.... What ever happens between us is some sort of mistakes... I can't remember falling in love with you har azo ga maganar aure.... And the most annoying part is stucking myself in you...it's all a mistake... Don haka kar ki sake ki saka kanki kan level daya da gimbiyata... You're not allow kiyi mata kall0n da bai gamsheta ba balle magana mara dadi... Am I clear?   "yafada yana rike da kunnenshi,  kuka kawai rashida take cikin ranta Tana cewa "Meye ribata.... What's my gain... Nothing... " take maimaitawa cikin ranta,  "wai baki ji abinda nace ba... " ya daka mata tsawa, da sauri tace "naji... " Tana kuka sosai "one last thing... In har kina son ki cigaba da zama a gidan nan you must go and ask for her forgiveness...ki nemi yafiyarta for fighting her... Then ki nemi yafiyarta for cheating with her husband... " daga kai rashida tayi cike da hawaye Tana kallonshi kou zaiji dan digon tausayin ta kar yasata yin abinda zata ji kunya haka, "wai baki ji abinda nace bane... " ya fad'a in a very loud voice, cikin kuka tace "naji.... " ta amsa mashi cikin kuka, mikewa yayi ya tsaya bakin kofar fita tare da nuna mata kofar alaman ta shige mashi gaban this instant. Thanks [3/14, 9:53 PM] +234 703 008 7807: 81💜🧡❤💚💛 Sakaci 💛💚❤🧡💜💙 ®Zuwairat (ummumaryam) 8⃣1⃣ Jiki na rawa ta Mike gabanta na faduwa in a mysterious way,  b'ata taba tunanin she will be humiliated in such way ba,  banda juwa babu abinda take gani,  idanuwa ta daga ta sake kallonshi Tana adu'ar ya sauya raayinshi dukda ta lura he doesn't go back on his words easily amma still hannunshi na nuna mata waje alaman ta fita kuma ba sai anjuma ba at that moment, da kyar ta Mike tsaye instead ta fara tafiya sai ta danyi bending alaman she is in so much pain, "I don't have time ti waste... Kou gardama zakiyi min... " ya fad'a not minding yanda take cije cije don ta nuna mashi she's in pain "ba haka bane... Wallahi ban iya tafiya ne... Am in pain... " ta fad'a cikin serious tears,  "wallahi in baki son in mallakaki you will do what I tell you... Kar ki yarda in nuna maki other side dina because you're not going to love it.... Now move... " ya fad'a still pointing at the door,  cikij kuka rashida tayi kneeling wai don ta bashi hakuri,  wani irin shakuma yayi mata sai dai jin kanta tayi a falo,  b'ata San sanda tayi saurin mikewa Tana kuka sosai Tana cewa "zan tafi.. Ban son zama... I will go... " ta fad'a feeling it's better ta tafi da taje ta bawa tasleem hakuri in a humiliating way, "har kin isa... Babu inda zaki... See let me tell you something...you leave when I say so... Now move... " ya fad'a heading to inda take tsaye,  gudu kar ya tabata yasa tayi saurin yi gaba Tana juyowa Tana kuka tare da yarfa hannuwa,  she never see this coming,  sai yanzu ta gane Amanda tayiwa aiki ba ita kanta ba,  she wish tana iya samun abinda zaisa yarima ya dawo gareta this instant before he humiliates her,  b'ata San how she will cope daga yau ba,  she will prefer going than taje wajen tasleem,  Tana isa main falo ta sake kokarin begging dinshi amma sai taga ya nufota gadangadan da sauri tayi gaba ta nufi new part din da taslem take,  da sauri ya nuna mata Bangaren da yasan tasleem ta kwana,  this is how much he wants to humiliate rashida,  har a gaban masu aikin tasleem he wants to show her he loves tasleem and what happens between him and rashida is nothing but a total mistake, he wants to proof to the world babu wance yake so sai taslem so if making rashida beg and make her show he loves only her then he will do it over and over again, yanda rashida ke tafiya sai ka rantse wata hardened criminal ne aka Kama zaa yanka mata hukunci,  kou dayake va Mai fashi da makami kawai na criminal ba,  irinsu su rashida ma are criminals,  kuma da akwai irinsu da dama a society dinmu, ladies looking for home to break and to destroy,  zakiga kina zaune lafiya da mijinki amma da sun shigo sai su watsa maka duk wata  happiness and joy da ka kake dashi,  so many women havr left their home for such woman,  wata ma haka nan zata rabaki da gidan mijinki kou dakuwa ita bazata aureshi ba,  so many people don't face their judgment daga nan,  wasu sai a gobe kiyima zasu fuskanci hukuncin su,  kuma ka sani muddin kana mugun Abu kuma baa tabaki daga nan ba then you're in big trouble because baka da rabon rahama,  duk Wanda zaiyi Abu a fara hukuntashi daga nan before dying Wanda Allah ke so ne amma wasu a yanka mutum ayi zina ayi duk mugin abu kuma babu alaman wata matsala then kayi kuka da kanka... Allah kasa mu dace Amin. Dakin da tasleem take ya nuna mata,  Tana zuwa bakin kofar ta tsaya sai kuka take hannunta kasan mararta, she just pray he have some pity in her, she remembers wjen she came into the apartment da charm dinta,  b'ata ankara ba yarima ya karaso ya bude kofar falon ya turata ciki,  faduwa tayi kasa Wanda yasa su Hindu da suke ta hidimominsu saurin juyowa,  da sauri suka zo guduwa Don barin falon yarima yace. "ina tasleem... " ya tambayesu generally, da sauri Hindu ta nuna mashi inda take looking at rashida dake zaune kasa Tana kuka, "Bari in kirata... "Hindu ta fad'a heading to the door din bedroom din da tasleem take wondering what is happening,  "no barta... " yarima ya fad'a mata,  kallon rashida yayi yace "tashi... " ya daka mata tsawa,  babu musu ta Mike cikin kuka Hindi da sauran masu aikin sai kallonta suke kowa da abinfa ke yawo cikin ranshi Hindu kuma ji take kaman ta zuba ruwa kasa ta sha saboda farin ciki, she just wish rashida zata daga ido ta kalleta Don tayi mata gwalo da Allah shi k'ara amma kou kadan vata kallon faces dinsu balleta reaction dinsu don tasan babi abinda zata gano sai bakin ciki,  bakin kofar bedroom din da taslem take ta isa yarima ya bude kofa ya turata ciki,  rashida remembered all the times da take shigowa wannan Bangaren with her fake love and relationship claiming she loves and adores tasleem yau gata ta sake shigowa but this time in another style a wulakance,  she feels like killing herself instantly kafin tasleem dake kwance Tana bacci ta tashi ta ganta haka face dinta jage jage da hawaye, yarima kura mata ido yayi forgetting all his worries just by staring at her,  that's True love for you, yanmata ku sani there's no class or effezy in hurting others,  babu wani farin ciki Don Kinyi asiri kin kwace mijin wata,  if kin haihu kin cika mace then ket him love you without charm kou wani voodoo,  amma wallahi duk class dinki da ajinki muddin kinyi wani Abu before he says he loves you ya zama aikin banza kuma ki sani ranar da asirinki zai karye wallahi kare kou karya yafiki matsayi da daraja a idonshi da kuma idon duniya,  wasu matan lafiya lau zasuyi aure su tarda uwargida amma Don rashin tsoron Allah sai kaga sun shiga sun fita sun raba aurensu kou kuma Su sa uwargidan ta zama kaman Dustbin a idon mijinta,  well if har baki son ki ganta then go and marry your own husband amma wallahi muddin kika cutar daita in any way wallahi ki jira Sakayya wajen Allah kuma like I said Wanda Allah ke so shi yake jarabta Wanda kam bai da rabo sai dai ya cigaba da sheka ayarshi babu notice a daukeshi. Ke kuma uwargida da zaki cutar da amaryar ki ganin ai kece da gida well for your info kina da yara kuma baki San inda zasu ba and what ever you do to others wallahi zaa linka maki. If you like do good if you like do bad duk yana chan yana jiranki,  kuma wallahi if you have sense kinsan namiji is not worth dying or going to hell for, kuma abun takaici duk macen dake bin malam kou boka vai taba ajiye kudi because any small misfortune daya sameta Tana wajen malamin kou boka thinking they can help so kullum cikin asara take gasu da shegen cin bashi,  banga abub alkairi ga bin boka kou malam ba. cikin takama yarima ya taka zuwa bakin gadon da tasleem ke kwance,  kawai sai ta Dan turo baki dukda she's sleeping Wati abun ya zame mata jiki,  murmushi ya saki zai zauna rashida dake hawaye tace "pls... Don't wake her.. Zan dawo da kaina anjuma... " ta fad'a Tana harde hannuwanta biyu waje guda alaman She's pleading,  idanuwa ya daga ya watsa mata wani irin kallo dayasa ta ja bakinta tayi shuru without saying another word, ahankali ya zauna a bakin gadon sai kallonta kawai yake,  iron kallon that shows she's among the precious things that ever happened to him,  rashida wani irin takaici kawai take ji Tana tunanin shiryota akayi daga gida that's why he is suddenly crazy about her again, "pls... " rashida ta fad'a mashi,  kou inda take bai kalla ba ya shafa kan tasleem dake kwance,  ahankali ta bude idanuwa seeing him yasa tayi saurin mikewa zaune chest dinta dake cikin lace nighty ya bayyana,  he can perfectly see her dark nipple, duka kayan bacci is inform of lace Wanda duk komai na jikinta na bayyane,  wani irin feeling yarima yaji ya taso mashi lokaci guda as he stares at her chest,  kaman babu kowa wajen ya saki murmushi again amma kou kadan bai kai ciki ba,  rashida was Just watching how he looks at her with so much pain that is making her feel like killing herself ta huta da wannan bakin cikin, tasleem was like murza idanuwanta sanann ta lura da yanda yake kallon kirjinta tayi saurin Jan blanket, Tana cikin Jan bargon ne ta daga kanta sai taga kaman rashida tsaye,  widening idanuwanta tayi sosai Don ta tabbatar she's not dreaming amma da gaske she's not dreaming,  aikam sakin blanket din tayi ta sauka daga kan gadon not minding her wear Don har pant dinta ana gani ta fara cewa "me kike a nan.. Dallah malama ki bar min dakina.." ta fad'a sounding so piss off,  rashida sadda kai kasa tayi while shi kuma yarima ya tsaya yana kallonta kaman madubi forgetting abinda ke faruwa at that moment,  all je sees is her tiny ass cikin lingerie dake jikinta, "bazaki barmin dakina ba?... Muguwar Mai kwace mazan mutane... Macuciya...allah yaisa tsakanina dake ...muguwa azzaluma ..ai gaki gashi... Kije chan ki ta kaya dashi... Banza mara aji.... You csn only take away my husband but you can't take away who I am... Nice tasleem.. Ya ga hajiya zainab musa.. Ya ga fulani amina.... Ya ga Dan iyan garin nan alhaji mussadiq... Ya ga Mai martaba sarkin garin nan... Pls take away that if kin haihu fa jini VA da Jan baki ba... " yanda take magana duk ilahirin jikinta sai rawa yake,  her voice is so sharp that ya maida yarima hayyancinshi,  yanda take magana sounds so bitter and so sad  rashida was so quite with her head down in shame and total humiliation b'ata San tasleem Nada baki haka ba,  she always see a foolish girl who doesn't know Baiwar da Allah yayi mata by having yarima as her hubby, amma yau yanda take mata magana shows itace foolish person, indeed tasleem Tana da personality da she can never take away kou da kiwa zata hada duka malaman duniya,  juyawa tasleem tayi ga yarima tace "malam dallah ka fidda min wanann abun daga bangarena... Ai matarka ce. Matar da kafi so fiye da kowa... Ni ku fiya daga bangarena kou in hadaku da ummah... " tafad'a cikin tsiwa tana harde hannuwanta a chest dinta sai girgiza jiki take not minding her chest and her pant that is almost out "tasleem kece matar so na... What ever happened between me and this... " ya fad'a yana nuna rashida sanann ya cigaba da cewa "it's a total mistake... " ya fad'a before tuning back to rashida yana cewa "bazaki roketa ba kafin in hallaka ki in hallaka banza... " ya daka mata tsawa,  kuka Kawa rashida take kaman zata tsike sabida tashin hankali,  she never thinks such things await people like her,  ni kam nace ai wannan Mai rabo ke samun wanann,  mara rabo kam sai yafi kowa dana sanin aikata abinda ya aikata,  wasu kam sunfi tsoron kunyar duniya data lahira,  imagine. Tsaye tayi Tana kuka ta rasa abinda zata ce  taslem kam jin kanta take kaman an saka ta a aljanna saboda farin ciki, "kiyi... " rashida ta fara fad'a  b'ata k'arasa ba yarima yace "kneel and beg her...." ta daka mata tsawa, da sauri ta durkusa kan knees dinta Tana kuka tafara cewa "kiyi hakuri... Ki yafe..." kawai sai tasleem ta saki guda kaman wata babbar mace  yarima bai San sanda ya saki murmushi looking at her ba,  she surprised both of them "nifa kou a jikina... Kar ma kice zaki bani hakuri because I have nothing against you... Beside ban son yaudara... Yanda kika dinga fad'a min his bad his this his that har kika aureshi kije ki ta kaya dashi..inda wannan bawan Allah ne... " ta fad'a turning ta yarima da babu inda yake kallo sai chest dinta ta galla mashi harara before saying "na bar maki shi har abadan... " b'ata k'arasa ba yarima yace "zan b'ata maki rai... Am I a piece of property da zaki wani ce kin bar min ita?..." ya fad'a sounding very bitter,  baki tasleem ta murguda mashi before saying " oho, "rashida ji take kaman zata mutu saboda tashin hankali,  komai na duniya daina mata dadi yayi,  juyawa yarima yayi ga rashida yace "tashi ki bani waje before I decend on you... " ya daka mata tsawa,  da sauri ta Mike ta fita falo da gudu Tana kuka, Tana fitowa duk su Hindu da sukayi cirko cirko a falo suka daga Kai suka kalleta, sai da Hindu ta tabbatar babu yarima biye daita tace "oh ni har yanzu ina gidan ga bayan wata ta dauki alwashin sai ta sa an korani... Da alaman ita dai ce zaa kora yanzu... Gaskiya dokin karfe..." ta fad'a laughing very loud while looking at rashida data fita da gudu zuwa main falo Tana ganin komai na dakin double. Tana fita yarima da ya matsu yaji tasleem rungume a jikinshi yayi saurin zuwa gareta ita kuma tayi saurin zamewa  Tana kokarin shiga bathroom ya kamata ta b'ata yayi hugging dinta paying attention to her chest,  Don gani yake in har bai rike wanann kirjin ba yau mutuwa zaiyi, k'ara ta saki Tana cewa "ban so... Leave me alone... " maganar dauke mata yayi yayinda taji ya matsa chest dinta da Dan pressure yana Dan shafa tip din hancinshi a wuyarta,  "ni malamf ka Bari.... Banso..."tafad'a tana kokarin fashewa da kuka, "pls sorry... Ki yafe abinda ya faru... ".bai k'arasa ba tace "na yafe... Pls ka sakeni... Ni ban son irin wannan wasan... Ai badani ka saba irin wannan ba... Daita ka saba... Pls go back to her... " ta fad'a tana fashewa da kuka sosai,  daina taba chest dinta yayi ya tsaye rungume da bayanta haka nan sai sakin ajiyan zuciya kawai yake,  "I understand how you feel... " bai k'arasa ba tace "you can never understand how I feel... Kawai you can't... Nidai leave me... " ta fad'a cikin kuka,  ahankali ya saketa ya koma ya zauna yana kallonta,  rasa abinda zai fad'a mata yayi,  da gudu ta shige bathroom ta cigaba da kukanta,  yau kam bai fita ba sai ya zauna nan yana jiran fitowar ta. Rashida na shiga Bangaren ta ta kulle doors dinta Don Tana tunanin yarima might still come back, waya ta dauka ta kira Amanda Tana kuka ta fad'a mata abinda ya faru yau, Tana fad'a mata how much she was humiliated "see wanann duka zai zama pass tense muddin kika samo kudi na Koma wajen baba... " Amanda ta fad'a mata, cikin kuka rashida tace "ina zansamu kudi?... Wallahi kou wuka zaa Sa min ban iya tambayarshi kudi....ni yanzu ban sonshi.... Ya fita raina... He so wicked and mean... Wallahi kin cuceni... Kin bani gurguwar shawara kawia Don amfanin kanki...." b'ata karasa ba Amanda tace "you're such a big fool, so baki San charm na lalacewar a sake renewing ba?....ki zauna nan kina maganar banza... Don't go and get the money before he is back to his senses completely..." "ina zN samu kudi?... "rashida tafad'a cikin kuka with total confusion "ba ya saya maki mota ba?.. Sell it... When you get him back. You get your car back...you What you havr to get what you want.... Ina iya samo maki Wanda zai sayi motar... " ta fad'a mata, kuka kawai rashida ta dingayi Tana tunanin abinda ta fad'a daidai ne, "wa zai saya tou... "ta fad'a given in "o Will talk with him... Duk yanda ta fad'a I will let you know... Try and send me the picture right now..." Amanda ta fad'a mata, kashe waya tayi ta kwanta Tana kuka, she knows now Amanda is her number one enemy, in da akwai wacce ta tsana most it's her kuma she have no choice than her, b'ata da wnada zatayi contacting taji sauki, number mum dinta tayi dailing praying Allah yasa tayi picking amma har ta tsinke b'ata dauka ba, she called her say uku b'ata daga ba ta kira ummy itama still b'ata dauka ba. A Bangaren gidan ummy kam an samu saukin yanda mijinta ke treating dinta Don ranar da ta ta Kai karar abubakar wajen ummah ta kirashi yaje ta yi mashi kaca kaca, ta nuna mashi bacin ranta game da yanda ya dinga treating matarshi for no good cause, nan ta nuna mashi zaro zunubi ne kou fa kuwa ya zama gaskiya, hakuri ya b'ata ya kuma yi mata alkawarin he won't do That again. Ummy tasan ummah is indeed a good mother in law a yanda taga abubakar GA dawo treating dinta right dukda basu dawo normal kaman yanda suke a da ba, har yau abubakar bai yarda cewa ummy vata da hannu a abinfa rashida tayiwa yarima ba, yana bin umarnin mahaifiyar shi ne kawai amma sam hankalin shi vai kwanta da ummy ba, har ya kaiga bai cin abincinta saboda Tsoron kar a saka mashi wani abun, kawai sai ya fad'a mata ta shirya mashi abinci zai tafi dashi office amma yana fita yake badawa. Yarima na zaune har kusan hour guda tasleem b'ata fito ba, he knows yanda takeson kuka sosai bashi da matsalar komai because yau weekend Don haka bashi da inda zaije, all he wants right now is to get her back, he waits to pet her until she's convinced that abinda ya faru tsakanin shi da rashida is total mistake and it's not meant to happen, yana nan zaune aka bude kofar bathroom din, tasleem ce ta fito daure da towel alaman taci kuka ta koshi tayo wanka, her eyes are swollen beyond word, da sauri ya Mike daga kan gado ya sauka kasa tare da kneeling ya fara mata in a calm and sweet voice da ita kanta b'ata Taba jin irin shi ba. Tnx [3/14, 9:53 PM] +234 703 008 7807: 82Jingina tayi da bango as she listens to him say "ina sonki tasleem.... In bake ba sai dai mutuwa.... What happened between me and your friend is a mistake and your fault... "da sauri ta kalleshi tace "my fault... " ta fad'a Tana nuna kanta "yes... It's your fault.... " cikin bacin rai tace "how is it my fault that ka auri kawata... Kou laifi ne Don na yarda da kawata...." ta fad'a sounding very pissed of da voice dinta da bai fita sosai, dan crawling yayi daga inda yake kan knees dinshi zuwa kusa daita sanann yace "I remember sanda kike Bari ta shiga bangarena.... Har Mai aikinki kike turowa bangarena.... You don't value me... Nasan you told her almost everything about me in ma ba duka ba.... You share all my secret with her with she use in capturing my heart... " cikin sauri tasleem tace "then go to her... Ni ka bar yi min magana... I don't want to talk to you... I hate you... " ta fad'a Tana nuna mashi kofar fita daga dakinta,  da sauri yayi crawling tare da karasawa inda take tsaye a bangon kusa da kofar shiga bathroom ya Kama waist dinta tare dacewa "kiyi hakuri pls... Stop saying you hate me.... Nasan I hurt you but forgive me pls.... I don't even know how it happened.... Har yau am totally confused... Pls don't push me away anymore kinji.... Let's be family again..." "lallai family... While I saw what both of you are doing in Your bedroom... Ni wallahi kou nazo samun saukin abinda ya faru cikin raina dana tuna da abinda na gani sai in tsaneka.... " sadda Kai kasa yayi not knowing what to say, yasan it's total new him,  yau gashi durkushe a gaban mace,  macen ma who he is 14 years older than,  indeed love is powerful "I will make it up to you... " ya rada mata daga inda yake durkushe a gabanta "if making up to me means doing what you're doing with her then Forget it... "ta fad'a mashi atakaice,  abinka da wnada bai fushi,  sam b'ata iya fushi ba,  she's so furious that the sight of both him and rashida disgust her,  gani take she will never heal daga cin amana da akayi mata,  nikam nace wasu da basuyi sakaci irin naki ba basu samu mijinsu da wuri haka ba,  balle ke da sakaci kikayi kika mika mata mijin ki on a platter of gold, "naji...ni ba wannan bane matsalata... Let's just have a lone time.... I want us to travel.... Mu bar kasar nan... "harara ta watsa mashi Tana cewa "ban zuwa.... " mikewa yayi tsaye tar da rike shoulder dinta yanacewa "haba anty tasleem... Shikenan ni bazaki yafemin ba... Zan hadaki da ummah..." baki ta turo before saying tell her mana...kai da you're always lying... You keep telling me lies..."hannu ya dora kan lips dinta tare dacewa "sorry but believe me I don't lie... Ban kaunar makaryaci balle ni da kaina in zama Mai karya... Kawai dai matsala aka samu... And I promise you daga yanzu I won't say two words again....pls ki shirya Monday mu bar nan... "kafa taslem ta fara bugawa kasa Tana cewa(for masu son biya pls send 300 ta 08106102727 mtn or vtu kou kuma ta bank 0024878383 stanbic Zuwairat haladu, dan Allah masu bina PC da ina son biyan kudin novel ya zaayi pls stop disturbing me, if despite all this information da nake badawa game da biyan kudi bai isheku ba then forget it) "ni wallahi ban zuwa.... " tsayawa yayi yana kallonta with adoration yana kall0n yanda take da bakinta Tana maimaita ban zuwa,  sai lumshe idanuwa yake kaman Mai jin bacci as he watch her like a TV da ake wani series Mai daukan hankali,  sai ya gaji da kallonta ya dora bakinshi kan nata da sauri ta dauke kanta bakinshi ya sauka kan wuyarta,  shuru yayi yana sakin nishi cikin ranshi yana tunanin she really hates him and she's not pretending about it,  yasan indai shi akayiwa abinda yayi mata na auren kawarta he will never heal saboda yasan yanda temper dinshi yake,  yasan he can commit suicide to Free himself of the pain,  shiyasa kou kadan bai blaming dinta,  he Just prayers she heals fast kafin ya fara zaucewa. Kiss yayi mata a wuya yaga Tana stiffing neck dinta alaman she felt it,  murmushi ya saki yace "ki shirya... Nasan yanzu an kawo breakfast.... " "banci.... " ta amsa mashi atakaice,  kiss ya sake yi mata before saying "pls mana... "kafada mata makale mashi alaman no, "pls anty taslem.... Kinsan kece antyna yanzu... Am in your control... Do what ever you want with me... " ya fad'a yana shafa waist dinta dakr cikin towel, rike wrist dinshi tayi Tana cewa "ni ka daina... Van so... " ya fad'a feeling totally uncomfortable,   murmushi ya saki yana cewa "if baki so... Then stop complaining... Ai ni Inaso.... Kuma am your husband... In kika hanani sai malaiku su dinga fushi dake.... " ya fad'a yana dan sakin nishi while holding up her towel in a way she won't notice until he touches her skin, "dan Allah... Stop... Kaina ke min ciwo... " ta fad'a cikin shagwaba kaman zatayi sabon kuka,  kiss ya sake yiwa neck dinta before saying "am Sorry gimbiyata.... I love you so much... " ya fad'a yayinda hannunshi yayi landing a kan naked laps dinta, dan k'ara ta saki Tana cewa "pls stop... " ta fad'a mashi,  he really wants to stop but gani yake zata gan erection dinshi,  matse legs dinshi yayi daga inda yake tsaye yana shafa laps dinta zuwa sama, da sauri ta sake rike hannunshi Tana cewa "I beg stop ni van so... " ta fad'a cikin tsiwa,,ahankali ya janye daga gareta zuwa jikin bangon without turning,  barin wajen tayi zuwa gaban mirror ta zauna Tana matse legs saboda how she's feeling, one thing she can never deny is his touch yanda yake taba ta is something else,  his hands always crest spark a inbetween her legs,  he always makes her feel like something is moving a tsakanin legs dinta,  dan juyawa tayi ta  kalleshi taga ya hada Kai da bangon inda yake tsaye not looking at her,  yanda taga ya matse legs yasa ta kusa dariya amma the situation does not warrant that,  mikewa tayi ta bude fridge ta dauki ruwa ta dan sha kou ta samu saukin yanda mararta ke mata zafi lokaci guda,  dawowa tayi ta zauna har lokacin yarima yana tsaye inda yake he wants to be OK before ya juyo gareta,  Mai ta dauko ta fara shafawa ahankali Tana dan kallonshi, saida ya kau kusan minti goma a nan sanann ya juyo wearing a smile, bakin gadonta ya zauna yana kallon yanda take shafa Mai a jikinta kaman Tana shafawa kwai,  ko kadan babu sauri, Shes taking her time to rub the cream and he wish she's rubbing him a haka,  he can't wait ya b'ata massage cream ta shafa mashi a jiki,  "ya ciwon kan... " ya tambayeta breaking the silence,  banza tayi dashi kaman b'ata ji abinda yace ba, "in dauko maki magani?.. " ya sake asking but still kaman babu kowa wajen ta cigaba da shafa cream dinta,  bai sake cewa komai ba har ta gama shafa cream sannan ta Mike ta bude closet dinta ta dauko doguwar riga Wanda bai da hanni sai dan jacket mara nauyi,  bathroom ta shiga da kayan sai binta Kawao yake da ido yana sakin murmushi, "kinyi ki gama.. " ya fad'a yana kallon a yayinda ta shiga bathroom.  Yana nan kwance ta fito sanye da rigar haka nan da jacket din kan kafadarta, she walks as if she's trying to show she's good in cat walking,  sai bin duk step dinta yake da ido,  sai da tazo kusa dashi Don daukar wayarta kamshin turarenta ya bugi hancinshi,  idanuwa ya lumshe tare da cewa "baby wannan wankan ya dauke min hankali...i love anything you wear.... " ya fad'a yana kallonta yayinda take daukan wayarta,  kou uffan b'ata ce dashi ba ta Dauki wayar tazo mikewa yayi sauri mikewa ya jawota tare da jan rigarta da bai da hannu,  her break was finally out for him to see,  idanuwa tasleem ta zaro as it happens so, Fast, "wai... Meye... "b'ata k'arasa ba taji wani Abu a kan nippy dinta,  her body wae shaking fiye da tunanin Mai karatu,  bakinshi ya saka kan nippy dinta ya fara sha in a dirty way tare da dan biting dinshi slowly, tasleem ji tayi wani irin dadi da b'ata taba sanin it exist ba ya ziyarce ta, she was bending already shi kuma ya ida kasaro daita kan gado yana zama yana mata waje kan kafarshi,  dafa shoulder dinshi biyu tayi as she close her legs tightly saboda shaawa dake taso mata, daman he succeed in having one boobs to himself, idanuwanshi biyu lumshe as he sucks her nippy kaman bai taba ganin nonon mace ba all his life,  taslem was already going insane that kuka ya fara escaping throat dinta yayinda take turo mashi chest dinta yayi yanda yake so dashi,  murmushi ya saki ya jawo other side na rigar dayan kasa other Breast din ya fito ya saka nipple dinta in between his fingers yana murzawa ahankali,  rungume shi tasleem tayi sosai Tana shafa bayanshi cikin lack of control saboda dadin dayayi mata yawa,  banda nishi both of them babu abinda ke tashi,  he really loves the way she's responding,  daman kou kadan b'ata iya hiding feeling dinta so she couldn't hide how she's feeling at the moment, duk jikinta daukan zafi yayi kawai da jin bakin shi kan fatar chest dinta,  sai yanzu ta tantance dadin da Dr aisha take magana,  kawai sai tafara daj daga waist dinta Tana da ciki dashi in a stylish was,  yarima yana jin movement dinta,  legs dinshi ya ware ya bude legs dinta  ta zauna kan lap dinshi daya,  he really wants to see what she's upto,  kou kadan batayi mashi gardama ba,  kaman ba ita bace take mashi tsiya few seconds back ba,  kawai ji yake kaman he should have her here amma he want something more romantic and breath taking,  yasan she havr been through  a lot and he wants her to havr something to remember, taslem feels like taji wani Abu a under her, wannan feeling din yasa ta dan kifa gabanta kan lap dinshi opening her legs wide,  ahankali ta fara gaba da baya da kugunta, idanuwa yarima ya bude yana kallon yanda waist dinta ke twisting in a slow and steady way,  "gosh... Don't let me now pls.. " ya fad'a yayinda ya cire bakinshi daga kan chest dinta, to his surprise sai yaga Tana dan goga mashi nipple dinta a baki Alaman kar ya daina sha,  she was twisting her waist a kan kafarshi that he almost lay her done and sleep with her,  yanda takeyi sai ka rate wata call girl ce wacce ta amsa sunanta, kawai she's doing it ne yanda gabanta zai goge lap dinsho da kyau Don ta k'ara jin dadi because she learnt it's all coming  from down there, she took total control of giving herself orgasm while she go back and frony daga inda take zaune kaman she's on his manhood, kawai abinda yarima yakeyi was adding more pressure a boobs dinta and she goes more crazy and insane kaman wata mahaukaciya sai nishi take Tana shan bottom lips d9nta saboda dadi da desire,  rungume take dashi gam as she rides his leg kaman Tana riding doki, idanuwanshi bude yana kallon yanda takeyi,  it really amuse him sabida yanda ta daga leg dinta sai toe dinta  kawai ke kasa Tana gaba da baya dashi,  in the process knee dinta ya fara Tana erection dinshi,  kou kadan b'ata damu taji me take tabawa haka ba  because she's gone,  yanda takeyi da kugunta alone shows she have learnt a lot about this,  inda wani waje ya aurota yau  da sai ya maidata ya ce a bashi sadakin shi,  but he knows yanda ake Kai sisters dinshi training a abroad before marriage kuma yasan tafiyar da sukayi da ummah itama an koya mata,  for sure zasu samu so much fun tare da wannan yarinyar,  kawai ya maida hankali wajen breast dinta rike shi tayo gam tana kuka Tana rolling before ta samu sukuni, saurin ya rage sai ahankali ta fara juyawa, he wonders the kind of lady she is because yaji wetness a leg dinshi alaman she's pouring on him,  ihu kawai take as she hug him tight and frim kaman her life depends on him,  "lucky me... " shine abinda ya fad'a as wetness dinta na ratsa shi,  yasan very few women have this ability aga ruwansu waje yana zuba,  kasa daga Kai tayi as knee dinta daidai kan joystick dinshi,  sai da hankalinta ya fara dawowa ta fara jin erection dinshi, yana kallo yaga ta Dan maida leg dinta baya,  dariya ya saki cikin kasala Wanda bai fita ba sai Dan kadan yayi escaping throat dinshi, har lokacin he still suckle her breast,  jikinta look so weak kaman wacce tayi aikin for 24 hours straight without single rest,  sai yanzu ta fara jin zafin nipple dinta da yake sha yana Dan biting da tip na teeth dinshi,  kuka ya danyi escaping throat dinta Tana cewa "za.... Fi.... " tafad'a kaman she's Finding it difficult to talk,  ahankali ya zare bakinshi ya daga kanshi yana kall0n yanda ta makale mashi wuya kaman zai gudu,  kiss yayiwa gashin kanta yace "now tell me thank you... " ya fad'a cikin whisper,  shuru tayi b'ata ce komai ba, yau b'ata San yanda zata yi ta tashi daga kan kafarshi ba saboda kunya,  imagine ka gama yiwa mutum rashin kunya kuma kazo kayi mashi irin wanann abun,  she feels as if she just urinate a jikinta saboda yanda taji she's totally wet,  "Nima... Na rama... You touched my nipple and I released kema nayi maki yau... So we're even.... " ya fad'a yana shafa bayanta ahankali,  shuru Kawai tayi kaman anyi ruwa an dauke,  "tell me thank you mana... " ya sake rada mata,  makale mashi kafada tayi sai ya saki murmushi, hannunta data zagaye wayunshi dashi ya bambaro da kyar yayi kasa dashi,  kan joystick dinshi ya dora tayo saurin dauke hannunta cikin fargaba as she touched what she have been willing to see,  "bude idonki ki gani.... It's all yours... " ya rada mata,  still makale mashi kafada tayi alaman she won't,  yana kallo ahankali ya sauke palm of her foot da ta daga tun dazun,  "tinda baki tabawa Bari ni in taba naki... " ya sake fad'a yana kokarin taba gabanta,  da sauri ta rike mashi hannu without saying a word,  har lokacin face dinta boye a bayanshi while she still hugs him,  "Dan Allah let me feel how wet you're.... I want to feel it pls... " ya fad'a still fighting to touch her private part,  kaman yanda ya sammaceta ya cire mata riga haka itama ta Mike da gudu ta shiga bathroom da two hands dinta on her face Don kar ta  kalleshi saboda kunya "care ful... " ya fad'a mata saboda yanda take gudu don kar ta fadi kasa dariya yayi yayinda ta shige cikin bathroom din ta maida kofar ta rufe har da kullewa, cinyar data tashi ya kalla yaga it's wet daga kayanshi har zuwa skin dinshi, "karamar kasa Mai arzikin man fetur...." ya fad'a sounding naughty,  who will believe silly tasleem have this blessings with her, shi kanshi ya rainata fiye da komai and now she's giving him a surprise of a life time, ajiyan zuciya ya saki yana kall0n nashi erection din, mikewa yayi yaje wajen fridge ya dauki ruwan data sha ta rage ya dauka yashanye tas sannan ya maida robar ya ajiye ya koma ya kwanta kan gadonta waiting for her to come out,  hannu ya Dan tura cikin wandonshi while waiting for her,  yafi minti ashirin zaune nan sai jiranta yake,  yana jin an bude kofar ya kalli wajen. Tasleem na Dan lekowa taganshi ta maida kofar ta rufe  mikewa yayi yana cewa "zan tafi tunda you don't want to see me... Make sure jin fito for breakfast..." ya fad'a tare da zuwa wajen kofar fita ya bude ya maida ya rufe kaman ya fita, da sauri ya dawo gefen bathroom din ya tsaya waiting for her,  taslem dake tsaye jikin bango daure da another towel ta dafa chest dinta jij ya fita,  tasan kou hauka take bazata iya fita ta hada ido dashi ba,  har yanzu b'ata San abnda ya sameta ba,  kawai Tana son ta fita ta kira ummah ta b'ata number Dr aisha ta tambayeta for more explanations, yanzu kam b'ata da wnada zata iya fadawa what happened sai Dr aisha,  Tana ganin ya fita ta bude kofar ta fito,  kaman daga sama yarima ya shabeta, zillo ta farayi Tana rufe face dinta tare da cewa "pls ka daina... Ban so... " ta fad'a kaman zatayi kuka "kyautata zaki bani... I Nima I gave you something... " ya fad'a yana rungume daita ta b'aya while both her feet are up, kou kadan bai jin nauyinta Don kaman ba grown up person bane a hannunshi haka yake ji, "ni ban da komai.... " tafad'a while Tana rufe da face dinta gam Don MA kar ya bude su hada ido. "kina dashi mana.... "ya amsa mata rike daita a haka, ta dungule kafarta biyu waje guda while he hold her standing straight, "babu..."ta amsa mashi, riketa yayi da hannu daya ya taba gabanta ta cikin towel yace "ga nan wajen... kawai bani inyi rocking shikenan... " ya fad'a rubbing her front feeling her skin "ohhh.... Ka bari...banso... " ta fad'a kaman zatayi kuka, "naji but sai kin fad'a min abinda zaki bani... Ai ni har mota na baki da kika jiyar Dani dadi kou... Now tell ne abinda zaki bani.... " ya fad'a yana dauke hannunshi daga gabanta, "ban da komai nidai... " ta amsa mashi still covering her face "tou shikenan.... Ni zan fadi abinda nake so... Should o say it?.. " ya tambayeta, shuru tayi babu amsa "well I wilk take That as a yes.. Tunda baki da abinda zaki bani... Kou kuma ince tunda kince baki da abinda zaki bani... I want you to accept ki bini duk kasar da nakeso... With no argument.... I will take That as a gift... Kin yarda?.. " ya tambayeta, shuru tayi b'ata ce komai ba, dariya yayi yace "oh Ashe parrot Tana da kunya... " ya fad'a yana kokarin bude face dinta da hannunshi daya Kai wajen gabanta "ni ka Bari pls... " ta fad'a mashi Tana kokarin kuka "tou kin yarda baki k'ara yi min gardama ba? ."da sauri tace. "eh... " "good wify zamu fara shagakinmu... " ya fad'a yana direta kiss yayi mata ya barta nan ya fita yana cewa "I love you gimbiyata...." Thanks [3/14, 9:53 PM] +234 703 008 7807: 83if you edit my novel by single word ban yafe ba Haka nan his happiness is restoring ahankali, he ia feeling new compared to last few months, yanda yake jin kanshi is like before, shi HR yanzu in zaa kashe shi he can't really remember how he get involve with rashida, he hates her for no good reason, kou inda take bai son kallo balle ya kaiga shiga ya ganta, he really wonder how he gets so close to her har yayi mata maganar aure while he can't even stand her, that's how it is in kayi asiri ya shiga position that is not meant to be yours, zaka zama kaman total stranger a rayuwar su. Har yau ban San he was charmed VA kawai dai he wonders why he get married to her, kou kadan bai tuna da zancen kudin daya b'ata ba as bai gama dawowa hayyancinshi ba, Bangaren shi ya nufa yaga abincin da aka kawo, dauka yayi ya shiga ciki ya ajiye kan dining ya wuce bed room, kayan jikinshi ya cire wearing a smile as he remembers abind ya faru few minutes back, wani irin kaunar tasleem ke ratsashi, he feels yana iya mata komai. Despite son da yakewa tasleem bai hanashi son ganin ummah ba because it's from Allah and his heart is large enough for all his family ba kaman loakcin da akayi caging heart dinshi to love only a single person ba. Bathroom ya shiga thinking about things taslem wants data fad'a mashi ranar da suka yi wayar soyayya for first time, he remember her saying she loves to be on the both kou yatch, he is definitely going to make that happen, boxer ya cire ya tsaya staring at his nakedness, "can't wait to launch this into your honey pot... " ya fad'a sounding dirty and wearing a smile, that's true love for you, Mai kaunar ka always think about you kou da kuwa Kai baka tuna dasu ba, duk sanda suka ga abinda yayi amusing dinsu kaine ZKa fara fado masu cikin rai. Kawai yana imagining how it's going to be when he will lay down yo have her and make her a complete woman, bai taba jin son abu kou saka son abu cikin ranshi kaman yanda ya saka tunanin first night dinshi da taslem cikin ranshi ba, yasa kou finger dinta aka taba she easily cries and scream, yasan ranar kilan sai yq cika ganga da hawayenta because he know he is huge as a man, (sorry love kar kuce ummumaryam always talk about huge joystick, wai b'ata maganar small ones kou babu masu small ones, well da akwai, in short nasan d akwia wayanda nasu da kadan yafi yatsa girma😂😂 But who wants to talk about tiny things while we're talking about men, hahhh) yasan she will cry while he goes in despite yaga she Will love romance, hakan yasa ya yiwa kanshi alkwarin taking her slowly bit by bit no rushing, kou kadan he won't mind taking a step in day by day, "not all at once.... I ahankali zan dinga dibanki.... I will take month to go in completely while I give you something to remember every night.... I make you you want me close to you always.... " ya fad'a tsaye naked babu komi jikinshi, hannu ya Dan saka ya tallabo joystick dinshi yana kallon abun kaman baa jikinshi yake ba sanann yana tunawa da sanda ya sadu da rashida, he wish yana iya maido hannun agogo baya da kou kadan he won't give her the pleasure of seeing his nakedness balle ya kusance ta, he feels yayi katon mistake da ya kusance ta, Kai ya girgiza tare dacewa "rabbi only you knows best..." ya fad'a yana sakarwa kanshi ruwa. Kou minti goma bai yi cikin bathroom ba ya fito daure da towel , gabab mirror y tsaya ya mulka jikinshi da Mai remembering how taslem take shafa nata cream, shima kaman ita ya fara shafawa ahankali, dariya ya saki yana cewa. "Abeg kar ki haukata ni..." ya fad'a yana shafa cream dinshi yand ya saba without trying to use taslem method don ya lura he will spent hours tunda girman jiki ba daya bane. Yana gama shafa Mai ya dauko jean d riga masu kyau ya saka tare da wanke kanshi da perfume sanann ya fito ya dauki abincin. Rashida lekawa tayi bayan ta gma shan kukanta taga babu kowa main falo, da sauri ta fita zuwa compound imda motocin gidan suke, ta Dan rufe face dinta da hijab dinta yanda masu gadi bazasu gan sauyin face dinta ba because kallo daya zakayi mata ka gane Tana cikin tashin hankali, tana fita taje wajen motarta ta daukeshi both side tayi saurin komawa ciki, dayake wmda ya b'ata baya jin kira sai gashi ta kunna data ta turawa Amanda picture din motar sanann ta kirata ta fad'a mata ta tura mata, bayan kaman minti goma Amanda ta kirata tace "na tura mashi picture din motar kuma yace all he is buying is five million naira.... " ta fad'a atakaice "haba million biyar motar da kou wata batayi ba?... It's over millions 11 million fa... " rashida tafad'a cikin bakin ciki "ai kou million nawa ne ya riga ya zama second hand... Are you selling or not..." ta fad'a mata, shuru rashida tayi not knowing what to do, kwata kwata b'ata da tudun dafawa "Abeg make your decision i don't have all day .." Amanda ta daka mata tsawa, da sauri tace "OK... Am selling... Amma how will I get the money kuma how will I get the car out of the house...wallahi yanzu am afraid of doing anything because of the way yake behaving.... Tsoro yake bani yanzu... " tafada cikin tsananin damuwa "ai about kudin kin tuna zaki bani wasu kudi?... Kou dai kin manta ne... Well I remind you now... Kawai adalcin da zan iya yi maki it's zan koma wajen baba ba sai kin kawo kudi ba... " kuka rashida ta farayi Tana cewa "haba sister... why will you treat me like this..." "treat you like what... " "kina ganin kina kyautawa kenan?... Kin amsar min million Ashrin da biyar...and now you want to collect my car.... " b'ata k'arasa ba Amanda tace "a bar maganar kawai...let's forget about the car tunda amsar maki mota zanyi... Amma kin san nan d kwana biyu zan amshi miliyan biyar hannunki... Period... " ta fad'a atakaice "inna lillahi... Ba komai... Amma pls... To avoid problems... Why not ki fara zuwa wajen baban... Kafin kizo ki dauki motar.... " b'ata k'arasa ba Amanda ta fara dariya sosai Tana cewa ""amma kin rainawa kanki wayau.... So you think am a fool... Well in Kinga na Koma maki wajen baba sai an dauki motar...." ta fad'a mata atakaice "wallahi it's not What you think... Kawai ina fargaban abinda zai faru in yasan babu motar gidan.... Wanann mutumin ya wuce tunanin ki....ba mutunci gareshi ba... "cikin haushi Amanda ta katseta dacewa "pls spare me this long story.... Kawai in an dauki mota zanji wajen baba... In baa dauka VA no deal.... " ta fad'a mata atakaice :"naji.... Wa zai zo ya dauki motar.... " rashida tafad'a cikin sanyin murya "ki kawo shi gidana..." da sauri rashida tace "ya hanani fita.... Saidai ki aiko a dauka.... Kou kizo da kanki ki dauka... " ta fad'a mata, "I will think about it... " ta fad'a mata cikin tsiwa tare da kashe wayarta. Komawa rashida tayi ta kwanta cikin ranta babu abinda take tunani sai Meye ribar ta na auren yarima, har yau b'ata GA single riba data ci ba, it's all vanity upon vanity, yanzu ta yarda da tayi ganganci bin shawarar Amanda, danasanin rashin bin advice din ummy kawai take, she would have prefer ta mutu da sonshi while she have her family with her and Allah on her side, yanzu kam tasan Allah ba fushi daita, "I hate my life.... " shine abinda ta fad'a Tana fashewa da sabon kuka, "na cuci kaina.... Dana sani da nayi hakuri da sonka walalhi... " ta sake maimaitawa, (if you read without paying you owe me, ) "Meye ribana yanzu... Na kauce hanya... Gashi baa je koina ba komai ya watse min... " ta sake maimaitawa cikin kuka, kuka kawai ta dingayi as she thinks of the way to stop all this, daman ance not take the wrong step intentionally because you will surely leave to regret it, abun da yake tada mata hankali yanzu shine kiri kiri Tana ji Tana gani Amanda ta amshe komai... Tasan motar MA itace zatayi amfani dashi.. Gashi b'ata vata ko sisi ba...don y zame mata dole ne zata amince a sakr amso mata maganin mallaka amma ba don Tana so n hakan a yanzu ba... But in batayi haka ba where will she go tunda kou daga call dinta mum dinta batayi and so is her sister. She is totally Confused And lost, banda kuka babu abinda takeyi, and to me is say it's just a start just imagine mutum ya yarda dakai ya baka amana Kaci ya kake karewa, mutum ya yarda da Kai ya aminta da Kai ya sakar maka amanan kanshi sai Kaci ya zaka kare, maciyin amana bai taba karewa da duniya lafiya balle Kai kuma ka hada da bin boka kou malam, ai tabarbarewa ya tabbatar gareka, wannan rayuwar that is very short, it is short beyond words, Don in a second ka zama late, and the whole thing is mutum bai san lokacin tafiya ba, ka nemi halal dinka duk inda yake amma kar ka kuskura Kaci na wani daidai da kwayan zarra sai ka biya. Kuma a guji cin amana kou na Christian ne Kaci sai Allah ya saka mashi, kalaman ku yq zama bond dinku, ku kasance mutum da in kayi magana kou a bayan idonka ne zaka samu wayanda zasu shedaka da cewa hakan ne VA karya kayi ba amma wasu suna magana a gabansu zaa fara kallon kallo sabosa an san cewa it's nothing but lies, ka bar sins dinka tsakanin ka da Wanda ya busa maka rai saboda shi Mai gafara ne amma kar ka shiga hakkin wani kou ka cuci wani wallahi Allah zai bi mashi hakkinshi a lokacin da bakayi tunani ba so rashida da masu irin halinta I will suggest you get a big drum a cika da hawaye. Tasleem na ganin yarima ya fita ta Mike tayo saurin sake kaya ta fito falo walking like Mara gaskiya, gani take kowa ma yasan abinda ya faru, duk tayi suku suku, Tana fita falo ta zauna ta kurawa waje guda ido tana tunanin what just happened that leave her so empty don ji take kaman tunda take b'ata taba cin abinci ba, "hajiya meke damunki.... " tamabayr Hindu ya maidota mind dinta, da sauri ta dga Kai tare da cewa "ba komai... Pls yunwa nake ji... Ki bani tea Dan Allah... " ta fad'a sounding very calm as new maturity just entered her, babu musu Hindu ta shiga kitchen tare d hado mata creamy tea ta kawo mata, amsa tayi ta Mike ta koma dakinta, shanyewa tayi ta ajiye cup tare d daukan wayarta don kiran ummah, she just pray ummah won't ask why she need Dr Aisha's number because bazata San abinda zata ce mata ba, number ummah ta kira bayan few ringing tayi picking, amsa sallaman Ummah tayi cikin calm Voice wand yasa ummah cewa "gimbiyata meke damunki.... " ta tambayeta cikin so da kauna "ummahna... Ba komai... " "ba komai and you sound so dull... Daman you don't confide in me anymore... Shikenan..." da sauri tasleem tacr "ummahna ba haka bane.... kawai...inason... Number... " sai tayi shuru ta kasa k'arasa maganar "number wa?.. " Ummah ta tanbayeta "wanann Dr... " ta amsa mata "Dr aisha?.. " ta tanbayeta, shurun tasleem tayi b'ata amsa mata ba saboda wai kunya, "gimbiyata talk mana... " ummah tafad'a mata cikin bit of excitement "eh ummhq... " ta fad'a calmly, "lafiya Dai kou... " Ummah ta sake asking dinta cikin jin dadi Don tasan they most be something good for her to ask for her number "ba komai... Nidai turo min... " ta fada cikin shagwaba, "naji... Zan turo maki yanzu.... Ya Aliyu da masu aikinki da kuma kishiyar ki... " da sauri taslem ta warware ta fara b'ata labarin drama da akayi yau na yanda yarima ya tiso rashida gaba ta b'ata hakuri, kou kadan ummah b'ata nuna mata jin dadinta karara ba mma cikin ranta babu abinda take maimaitawa sai alhamdulillah, "dear na ji cigaba da adu'ar kinji kou... Kuma bakinki alaikum... Kar ki sake ki fadawa wata na waje abind ke faruwa a rayuwar ki... " "ummah ai yanzu ban da Kawa kou guda...i only talk to Hindu... " "itama ki san abubuwan da zaki dinga fada mata... Ba duk abinda ido ya gani yake fadi ba.. Kuma baayi ciki saboda abinci Kawai ba... " "yes ummah... Ba komai nake fad'a mata ba... I am a good girl now... " ta fad'a calmly, "Allah yayi maki albarka ya kashe idon makiya a kanku... " "amin ummah.. Ki turo min number... " "OK right away... " ta amsa mata cikin jin dadi sanann ta kashe wayarta. Bayan kaman minti daya sai ga number ta tura mata, da sauri tasleem tayi saving sanann ta kirata ringing ya dingayi baa dauka ba sai Dai ace mata she should leave a message, sake kira tayi still baa dauka ba, sai da ta kira sai hudu sannan ta ajiye wayar. Kwanciya tayi Tana lumshe idanuwa cikin natsuwa da kwanciyar hankali, when Allah is on your side your enemies will just suffer themselves, amma they can't take away Your joy, if they do kuma believe me not for long. Tana kwance yarima ya shigo da abincin, Tana jin ya bude kofa tasan shine Saboda kamshin perfumes dinshi dake rigashi shiga wuri, da sauri ta dauki pillow ta rufe kanta tare da yin ruf da ciki, dariya yarima yayi yace "aiki ya ganki gimbiya.... Ke da har wanka zamuyi tare... " Dan. Buga legs dinta tayi alaman no way, "we shall see... " ya fad'a yana ajiye abincin kan Mini dining, bakin gadon ya dawo yayi kokarin cire pillow ta rike gam, he doesn't want to apply force sai ya barta kawai, mikeaa yayi yace "ga abincin nan kuci d masu aikinki and make sure kin koma part dinki.... " da sauri ta makale mashi kafada "I will come and carry you myself in baki koma da kanki ba... " "nidai no... " ta amsa mashi cikin shagwaba da kanta under pillow "OK we shall see.. " ya fad'a looking at yanda take rike da pillow din "wajen ummah zani.. Do you have any message for her..." ya tambayeta, "tell her... I love... Her... " ta fad'a mashi, murmushi y saki tare dacewa "nifa..." "oho... " ta amsa mashi, dariya ya saki tare dacewa "I love you too... " da sauri tace "ni vance I love you ba... " "oho..." Shima y fad'a feeling so happy ya fita daga part din zuwa main falo then out of the house. Sai da taslem ta tabbatar he's long gone sannan ta daga kanta ta dauki abincin ta kai waje suka ci tare da su Hindu. A gidan Mai martaba kam ummah kurawa danta ido tayi Tana kallonshi cikin so da kauna, yana kwance ya dora kai bisa kanta yana cewa "ummah Dan Allah ki saka baki yarki ta yarda muyi tafiya..." ya fad'a yna kallon idanuwanta cike da so da kauna "kunfi kusa... Amma ku uku zakuyi tafiyar kou... " ta tambayeshi Don jin abinda zai ce "mu uku kuma... Da wa?...hope you're not talking of masu aikinta..." bai k'arasa ba ummah tace "toufa... Har ka manta matanka biyu... " tsoki yaja yana mikewa zaune tare dacewa "ummah wallahi ni har na manta da ina da wata mata bayan tasleem...ummah pls why am I feeling so new kaman bani ba.... Wallahi ji nakr in ba tasleem ba babu wata ya mace a rayuwata.... I feel so different this days..." as he was talking ummah Tana Godewa Allah for this blessings, da gaske malam bahaushe yayi gaskiya dayace matarka kabarinka... Inda guba ne aka sawa danta tasan da yanzu ya zama history, she really thank all it's just a love portion not poison da b'ata san yanda zatayi da kanta ba "wallahi ummah kaman inyi strangling wannan yarinyar nakeji ...ni wallahi bansan yand akayi nayi mata magana har ya kaiga aure...kuma kinsan another annoying thing?... " ya tambayi ummhq face dinshi babu walwala kaman Wanda yasha madaciya, Ummah da face dinta ke dauke da murmushin fsrin ciki ta girgiza mashi kai Tana gyara zamanta Don she so much miss her son, ta mance rabon da yazo ya zauna yana b'ata labari haka, "Ummah I even slept with her fa.... Wallahi ummah da ina shaye shaye da sai ince Nasha giya when it happens Don I won't have done that in my right senses... Ummah kin san another annoying thing?.. " ya sake asking dinta, kai ta sake girgiza mashi yace "wai jiya na kaita hospital wai ta samu miscarriage... Ummah dana rataye kaina in da tq haifamin First babyna... " ummah da b'ata yarda ta nuna mashi farin cikinta a k'arara ba tace "miscarriage Kuma...how comes... " ta tambayeshi looking so disturbed from outside,. "wai ummah saboda guts din wannan yarinyar ta shake tasleem kaman zata kashe ta... Ni Kuma na zaneta..." ya fad'a hankalinshi kwance, Dan b'ata face ummah tayi tace "ka saneta har tayi miscarriage... Gaskiya kar ka kara... "da sauri yace "ummah shake tasleem tayi fa.... Ai Mai taba tasleem in Kyale sai ke da kuma iyayenta... Amma ai kou abbah gani nake ban iya kyale shi ya doki taslem... " dakuwa ummah tayi mashi daga inda yake zaune tace "banson rashin kunya..." dariya yayi yace "just saying my mind... I love tasleem... Ummah she's one in a zillion..." "sai yanzu ka gane kenan..." "ummah Allah ya jamin da Ranki.. I love both ..." "we love you too fav... Amma gaskiya banji dadi ba... Da sauri ya Kama hannunta tare dacewa "why ummana... " "kaja grandson dina ya zube....da tuni na fara shirin sayan kayan baby... " "da kuma kayan obituaries dina ba.... Anyway ummah pls kiyi commanding tasleem ta bini sai muyi maki tsarabar baby.... " yafada yana rufe face dinshi alaman shyness, "jairi... " ta fad'a cikin dariya and happiness. Thanks [3/14, 9:54 PM] +234 703 008 7807: 84. dariya yayi still closing his face yace "ummah am sorry.. " ya fad'a kaman mace "it's nothing...fav... " ta fad'a mashi, shidai tasan he is becoming insane saboda son taslem, she's totally driving him to act unlike him, bai MA san sanda ya Baro maganar dayayi mata ba, shi dai kawai talking about her gives him total joy, "ummah kina ganin tasleem zata yafe min kuwa?..because If I were in her shoes I won't forgive... " "ai kai kace... She's a woman... And some day she will forgive but will never forget... Yanzu dai tell me what plan do you have for rashida.... " ta tambayeshi, gani tayi ya Dan b'ata fuska unlike yand face dinshi ke dauke da murmushi few seconds before. "Nima ummah I don't know yet... But one thing that is for sure is that.... Zata tafi.... Before then I will use her to show tasleem how sorry I am... I want her to know abinda ya faru tsakanina da ita is nothing but a mistake,.." yafada mata "then don't treat her bad... " inji ummah, dariya kawai yayi bai sake cewa komai ba because he won't promise what's not possible. Suna tare da ummah har kusan one yayi sallah ya dawo yaci abinci sannan yace "ummah I miss abbah... Ji nake kaman na shekara ban ganshi ba... " "it's because kwana biyu baka ganshi ba... Nasan you can't see him now tunda yana tare da baki... But maybe later in the day... " "alright then...kilan in dawo da yamma tare da taslem... Sai mu gaidashi tare... " ya fad'a mata "tou Allah ya kaimu... " "Amin ummah... Zan leka Mai martaba garden... Na kwana biyu ban gan friends ba... Nasan suna fushi Dani maybe... " ya fada yana mikewa, adu'ar sauka lafiya ummah tyi mashi sanann ya fita. Yana shiga cikin motarshi ya kira number tasleem, amma sai yaji busy, kashewa yayi ya kira mahboob yana fad'a mashi su hadu a Garden, on the other side mahboob was so surprise that yau zaice su hadu a garden bayan tunda ya hadu da rashjda bai da lokacin kowa "hello hala baka ji abinda nace bane... " yarima ya fad'a jinshi shuru babu reply "naji.. It's just that yawanci an daina zuwa tunda you're not coming kuma yawanci saboda kai ake zuwa... " mahboob ya fad'a mashi "Ayya am. Sorry pls... Now help me tell them I will pay for the lost time.... Kuma yau zamu ci musha... I will order food from..." ya fadi sunan the biggest restaurant dakr garin su, dariya mahboob yayi yace "so it's going to be a super weekend kenan... " "yes... It is... " ya amsa mashi, "alright then...let me holla at them.... " mahboob ya fad'a mashi feeling excited hes friend and brother is back, "OK in-law... " yarima ya amsa mashi cikin zolaya, "yau dai cikin jin dadi kake.... " "you won't understand... Don MA parrot b'ata kula dani...gaskiya in-law ka saka baki ta daina wahalal Dani haka nan... Ka. Fad'a mata am sorry... " yarima ya fad'a with no single pride or ego kaman yanda aka sanshi dashi, mahboob was so happy because even on the phone he sense love a muryar yarima, that really gives him joy, "ai yanzu kafini kusa da parrot... " bai k'arasa ba yarima yace "gaskiya zamu b'ata da kai ka k'ara ce mata parrot... Call her hajiya tasleem... " ya fad'a sounding funny, dariya mahboob yayi har da rike ciki yace "Allah Mai iko... Who will know. Lousy, silly, annoying taslem will mean something to someone like you... " "Wllahi ka shiga hankalinka...call names again... " yarima ya fada not sounding to funny this time around, "sorry mijin hajiya taslem... Kar Kayi fushi... Tunda yanzu kunfi kusa... Gaka mijinta kuma yayanta... Ai kunfi kusa yanzu... "mahboob ya fad'a mashi, murmushi yarima yayi yace "exactly... But nasan zata ji maganar ka ai tunda ni ta rainani.... "dariya mahboob yayi da karfi yana jin the ego and pride master na cewa an rainashi "lallai love is wonderful... Anyway see you in the garden... " "alright.. " yarima ya fad'a yana kashe wayarshi, sake kiran tasleem yayi this time yaji ta dauka, tasleem da b'ata dade da gama waya da Dr aisha ba Tana kwance thinking of abinda Dr ta fad'a mata na she's a lucky to have what she told her about, wai alama ne na samun gamsuwa da sauransu, she gave her new advice da dressing code, ta kwanta after sun gama magana sai ka waya, daga Kai tayi ganin yarima ne yasa duk tsigan jikinta ya tashi, wni irin mika taji feeling wet at once da ganin call dinshi, kaman bazata daga ba tayi picking, "gimbiyata... " ya fadacikin murya Mai dauke da sako Ta mussanman, shuru tayi b'ata amsa mashi ba as his words traveled deep into her heart, haka nan the feeling she have for him is coming back ahankali, she's trying to block it away saboda Tana tunanin she might get hurt again, sannan the view of seeing both of them naked is not helping matters, "yau I will stay out for a bit long saboda na kwana biyu ban hadu da friends dina ba... Zansa a kawo maku abinci... Me kike son ci... " ya tambayeta "tortilla... Da apple cake upside down... " ta amsa mashi Cikin voice dinta dake rawa kaman mara gaskiya don wani irin kunyar shi take ji, touching his manhood makes her scared because kou kadan baiyi Kama dana abunda ta gani a India ba, it seem larger a hannunta, "sai me kuma... " ya sake asking dinta with his two eyes close, "shi ...kenan" "think pls... Don't you need anything more..." ya fad'a sounding naughty, "aa... " tayi replying dinshi, "baby... Relax and think... You might need another... Kawai kiyi tunani da kyau... " Ya fad'a sounding sexy kaman yana koyan magana saboda yand yake furta kalaman, shuru tasleem tayi trying to think of there's anything she needs kaman yanda ya dage ta tanano, she never paid attention to who dirty he sounds, " a saka min ice cream tou... " ta fad'a irin ai shikenan she said another thing tunda ya dage "humm then what again... Don't you need anything that will stop the itching da sauransu?.. " ya sake fad'a mata yana yauki kaman miyan agbono 🤣🤣🤣 "stop the itching?.. " ta maimaiata sounding confused, baki yarima ya rufe don kar dariya ya kufce mashi don already ya San b'ata gane inda ya dosa ba making it look funny, " nothing is as good as getting married to a silly girl", ya fada cikin ranshi, yasan inda masu wayau ne da tuni ta bashi amsar data dace cutting the fun short "yes.. Stop the itching... " ya amsa mata, "itching kaman ya...nifa ban gane ba..." ta fad'a cikin shagwaba "baki gane itching ba... don't tell me gimbiyata b'ata iya turanci ba... " baki ta turo Tana cewa "na iya mana... " Dan dariya yayi don yasan ta turo bakin by the Way she just reply him "then tell me Meye itching... " "kaikayi kou... " ta amsa mashi sounding confused "very good... Shine nace baki bukatar abinda zai yi maki maganin kaikaiyi?.. " "Ina keyi maki kaikayi yanzu tou... " ya tambayeta, shuru tayi for a moment trying to think of inda ke mata itching, it's her front but there's no way she's telling him that "ni babu koina..." "pls gimbiyata tell me...duk inda keyi maki itching I have something that will make it stop... So tell me where itches... " talking about itching makes her nipple itch again, kaman zatayi kuka tace "babu pls... Stop... " ta fad'a kaman zatayi kuka, "awwwn.... Baby you're such a great lady... I know you're itching right now... Don't worry... You will be alright... I have the perfect solution for that.... In fad'a maki how it works?.." ya fad'a kaman yana jim bacci as his erection get hard lokaci guda, "nidai aa... Sai anjuma.... "da sauri yace "pls wait... hint kawai zan baki... I want you to know... Kinga na farko in you will see me in towel alone while ke kuma cikin kayan bacci And it will be on a cruise kou yatch, I will walk to you..." tasleem wants to off her phone amma she's enjoying the discussion, she's easy to fool, b'ata da wuya zaa shawo Kanta nor matter how difficult it might seem to be, hannunta ta saki ta bar wayar a kunnenta while she listen to him saying "zan fara da kissing wuyanki will make you itch badly down there... Then ZN fra cire kayan jikinshi ahankali leaving you with nothing but pant da bra...that's if you will have any....then I will havr your boobs daya a bakina daya a hannunta... Am sure you understand what am saying... " ya fad'a kaman he is finding it difficult to talk, shurun da yake ji yayi yawa Wanda hakan yasa ya Dan duba phone dinshi kou she's still on yaga she is, "nasan by then you Will itch more and Will need something to stop the itches,...did you know how I will stop the itches... " to his surprise sai yaji tacr "no... " tasleem da b'ata san lokacin data amsa mashi ba rufe baki tayi da hannunta tare da zaro idanuwanta da suka sauya kala, murmushi yarima ya saki feeling so much moody yacigaba dacewa "first I will use my finger in you.... Then use my self... " still out of serious curiousity taslem tacr "how... " tafad'a still kaman maganar vai fito daga bakinta ba, still sakr dafe baki tayi da jikinta dakr rawa kaman mazari, talking matured talks with him giving her feeling, kafa yarima ya fara girgizawa ahankali feeling like a virgin da bai taba magana da mace ba, sunan ya taba sex ne kawai but what he is feeling kou na mijin da vai taba samun mace VA bai kaishi anxiety ba, all he wants is her "you want to know.... Bari inzo in nuna maki.... " bai k'arasa ba tace "ni aaa... " ta fasa kaman zatayi kuka "pls mana... Sai in fasa komai yau inzo.... Pls... " ya sake fad'a mata "aa... " ya fad'a cikin shagwaba da kuma rawar voice "nuna maki kawai zanyi fa... " Shima ya fada cikin shagwaba "no... " ta amsa mashi, shuru yayi feeling so disturbed for even starting this discussion in the first place, cikin murya kaman Mai jin bacci yace "let me tell you then before you see it... In will use my joystick on you.... I won't penetrate just rubbing from the outside going up and down... " ya fad'a seeking wani irin nishi that sounds as if he is in already, tasleem matse legs tayi Tana mimmikewa kaman he is doing it already, the feeling is so different, kaman ta sakawa kanta yatsan dayayi magana haka take ji, shi kanshi yarima dora leg daya kan daya yayi breathing like he is into her, daga Dan nesa yaga ciroma ya taho, da alaman wajen ummah zashi, yana ganin motar Aliyu ya juyo gareshi, For those that want to pay you can send 300 to 08106102727 mtn both digit kou vtu, kou ta bank at 0024878383 stanbic Zuwairat haladu, wayanda kuma suke jin basu iya biya don't worry, nama fi son irinku, believe me, you're not my enemies, in short Kune masoya na asali, because nasan for sure zan karu daku inda yafimin amfani. I heart you all dab guntun tsoki yarima yaja as he sees him heading towards inda yake zaune, a kaida yanzu ya kamata ya fita daga cikin mota ya tareshi amma he won't dare do that, "baby...hold on to that thought... Keep on itching let me call you back... " ya fad'a yana kashe wayar yayinda ciroma ke kusa da motar, winning glass dinshi yayi kasa yana daga idanuwanshi da suka sauya kaman ba nashi ba, "kai kwana biyu what have you been up to.... Kou kan ka farau auren mata biyu... " ya fad'a looking at yanda yayi tsuru tsuru, "ba komai... Am.. Just busy ne..." ya fad'a yana sauke lashes dinshi don kar ya cigaba da kallon idanuwnashi, "what's wrong with you..." ciroma ya sake asking dinshi "nothing..." yarima ya fad'a yana dora kafa daya kan daya kafin asirinshi ya gama tonuwa "you're full of annoying characters... Nasan baka shiga wajen abba ba... " "zan dawo.... Ummah said he is busy... " ya fad'a atakaice alaman ya gaji da wannan maganar, shuru ciroma yayi for a moment looking at him, a kalla da akwai good seventeen years tsakanin shi da Aliyu, in da auren wuri yayi yana iya haihuwanshi, but he can never predict what he is up to, yarima shuru yayi not rising his gaze don kar su hada ido dashi, kai kawai ciroma ya girgiza yana cewa "Allah ya shirya ka... " ya fad'a yana barin wajen, ajiyan zuciya yarima ya sauke sanann ya fara dailing number tasleem, tunda yarima ya kashe waya taslem ta rasa abinda ke mashi dadi, b'ata iya cewa ga abinda ke damunta amma sam ta kasa sukuni she's really itching, da ka ganta sai kayi tunanin she's feeling cold saboda yanda ta kudundune ta tura legs dinta ciki kan gadon, she's feeling so awkward and horny. Kiran yarima daya sake shigowa yasa ta firgita, Tana turo baki ta kalli wayar ta ki dauka har kiran ta tsinke. Ganin b'ata dauka ba yasa yarima juyawa ya Kalli ciroma dake shiga Bangaren ummah ya watsa mashi harara tare dacewa "kou me amfanin wannan zuwan dakayi yanzu?.. " ya fad'a yana jan tsoki, mahboob ya sake kira don yaji in ya kirasu, nan ya fad'a mashi ya kirasu, latse latse ya farayi kan wayar, older abincin da tasleem keso ya farayi mata sanann ya yi nasu plate ashirin dukda basu kai yawan haka ba kawia don kow ya samu enough tunda ba lallai plate daya ya ishesu ba, tada motar ya bar gidan zuwa Garden,. Before four wajen ya cika da friends, sun samu lots of fun da suka dade basu samu ba, Aliyu was free dasu ba kaman da that zai. Dinga latsa waya while they talk ba, su kansu waydna suka san halin shi was surprise with the new him, suna tare har wajen karfe biyar before yace zai koma gida bayan sunci sun sha sanann kow ya koma inda ya fito Taslem kam b'ata dawo daidai ba har Aai da tayi wanka tayi sallah sanann taji ta normal again but thinking of abubuwan da ya fad'a mata, falo ta dawo bayan Hindu ta kirata da ta fito don suji abincin da aka kawo, tortilla din kawai taci kadan ta koma cikin falo ta zauna, wajen karfe hudu ta shiga ciki tayi wanka ta dawo ta saka long gown tayi sallah, bayan ta idar ta cire kayan ta maida towel ta zauna gaban mirror Tana tunawa da killing dresses da Dr aisha ta fad'a mata, Mai. Ta fara shafawa sanann ta Mike zuwa closet dimta, she was staring at her dresses especially Wanda ta sayo daga India, wata high skirt ta dauka ta tsaya Tana kallon shi, rigar da zata saka dashi ta dinga nema ta samu wata white shirt Mai budadden gaba wnada ake kulle jelar rigan daga gaba, rigar vai da tsawo sosai, da kadan ya wuce wajen breast dinta, murmushi ta saki ta dauki rigar ta saka sannan ta kulle gaban wearing only pant, sai da ta gama ta saka skirt din tajashi sama zuwa wajen cibinta, gashinta ta gyara ta koma falo looking so breath taking. Hailing dinta Hindu ta dingayi har Dia da tasleem ta nuna mata enough sanann ta daina, she's really changing yanda b'ata zumudin fadin duk abinda ya sameta, tara friends makes us do lots of things, inda Tana da Kawa da she would like to tell her what happened today, amma now no friends, nobody, wayanda take iya fad'a masu abinda ke cikin ranta is ummah and mummy suma kuma she can't discuss such issues dasu. She wants to share with someone tunda ta saba amma kuma she remember what sharing got her to. Hakan yasa tayi shuru da bakinta watching the movie da su Hindu suke kallo amma sam hankalinta bai kusa, she's far gone to the wondering land of what will really happen if yarima did exalt what he told her on the phone, Mika ta saki sosai as she remembers what he said. Rashida kam kou ruwa bai taba bakinta ba, daman b'ata cikin yanayin sallah don haka b'ata shiga bathroom sai in zatayi fitsari kou sauya pad, sauran dayam daya rage ta saka ta koma ta kwanta kan gado, sai sake sake take Tana hawaye, wajen karfe hudu ta amanda ta kirata ta shaida mata she's coming to pick the car, da sauri rashida tace "pls not now... Ki Bari zuwa gobe in ya fita sai kizo ki dauka. Or ranar Monday.... Kar ya sameki gidan nan... " ta fad'a mashi, shuru Amanda that is eager to havr that latest BMW tayi thinking of what to do, she really wants the car "is he home now... " ta Tambayeta, "aa... But he will soon... " rashjda ta fad'a mata. "ohhh... Wanda zai sayi motar nan yana damuna... Yace yana son motar nan... Da in nazo na dauka gobe sai in tafi ganin baba... Before you know everything will be alright again... " ta kwadai ta mata, rashida rasa abinda zata ce mata tayi, "but am scared kar ya ganki... It's better if bai nan kuma bamu da sanin zai dawo... Am. Sure ya kusa dawowa... Ba kirki gareshi ba... If he sees you going out da motar sai ya tabbatar yaji dalilin da yasa zaki dauki motar... So it's better a jira like Monday da muke da tabbacin yana office..." Rashida ta fad'a mata "kawai gobe of Kinga ya fita just call me inzo in dauki motar.... Before he comes na tafi... " Amanda ta fad'a cikn anxiety, rashida is not convinced with what she said but Tana son a koma wajen baba, hakan yasa tace "tou shikenan... Zan kiraki... But pls inda wuri kika dauki motar ki taimaka min ki tafi goben... Before he knows the car is gone everything should be alright.... " ta fad'a mata "don't worry... I will do just that... I Will be waiting for your call... " Amanda ta fad'a kaman wata kawar arziki. Tana Ciki har wajen karfe shida Saura taji pad dinta ya cike, mikewa tayi taga vata da sauran pad, dole ta fita ta sayo, gashi Tana jin juwa sabida rashin cin abinci, rarrafawa tayi ta dauki hijab ta saka ta dauki 5k da yarima ya b'ata last time wish is the only money she have on her, dukda vata ci komai ba tashin hankali bai barinta cin komai sannan kou yunwa vata ji balle ta nemi wani Abu taci, hanyar waje ta Kama don ta fita ta nemo pad, Tana fita ana budewa yarima gate, seeing his car coming inside alone almost make her faint, suddenly wannan mutumin that she loves ya zama dodonta that the sight of his car alone frightens her. Thanks[3/14, 9:54 PM] +234 703 008 7807: 85Yarima da ya shigo da so. Much joy Dan son ganin tasleem after their dirty talks yana ganin rashida ya hade rai kaman tunda yake bai Taba dariya ba, tje look on his face alone yasa maigadi dake bude mashi gate shiga hankalinshi thinking kilan yayi laifi not knowing wata ya gani, gefe daya ya koma ya tsaya waiting for him to come in don bai taba shigowa da such face ba, so sun san he must be very upset, tunda rashida taga motar shi gabanta ya fara dukan uku uku, she feels so scared of him, shi kuma tunda ya daga kai ya ganta tsaye bai Kara kallon inda take ba har ya kai mota parking space yayi parking ya fto, Mai gadi rufe kofar yayi Cikim fargaba yana jiran abinda zai biyo baya don yasan ba lafiya. Da baki yarima ta tabe tare da girgiza kai cikin nadaman why he even toast rashida in the first place har ta shigo mashi mansion, nufo ta yayi wanda yasa rashida kusa fitsari daga inda take tsaye, sai da yazo kusa daita ya tsaya not minding masu gadi da Umar dakr kallonsu yace. "don ubanki ina zaki!!! " ya daka mata tsawa, tsayuwa Umar ya gyara tare dacewa. "there's war in paradise.... " ya fad'a under his breath, jiki na rawa rashida ta bude baki Tana cewa "Abu.. Zan sayo.... " b'ata k'arasa ba y dauketa da wani irin marin da yasa duk Wanda ke kallo bude baki sabida mamaki, "name?" y fad'a bayan ya gama marinta ta fadi kasa, rashida da both hearing dinta d sight dinta ya dauke lokaci guda Jan baya ta farayi acting like a blind and deaf person Tana neman kasa crawling in any direction she feels, in a right senses duk wnada yaga yanda take acting zai tausaya mata sosai don har masu gadin sunji babu dadi, as she crawl backward away from him so he walks towards her taking his step one at a time kaman zaki dayaga already trap prey and is taking his time don yasan bai iya guduwa, idanuwanta duk waje amma it's totally blank, just imagine wacce akayiwa wankin ciki, sanann b'ata ci komai ba kayi mata Mari da all force, dole komai nata yayi seizing, he was still asking name of abinda zata saya da har zata fita bada izinin shi ba, still vata amsa ba because she's not hearing him well alk Shes trying to do is get away from him, kaman zaiyi wani serious shot ya daga kafa ya buga mata kan designer shoes dake kafarshi rashida ta saki wani iri k'ara Saboda azaban daya ziyarci inda ya buga, Umar is a bit happy saboda yanda tayi snatching yarima for a while amma wanann dukan touches his heart, yanda rashida ta dingayi kasa abun tausayi ne, amma kou kadan yarima baiji drop of pity cikin ranshi ba balle ya sassauta mata, "me.... Zaki saya... " shine abinda ya sake fad'a In a high tune, sai lokacin jinta ya dawo tace "pad.... " ta fad'a cikin tsananin azaba tana shafa inda ya harbeta, sakr harbinta yayi da kafa da karfi cikin another agony ta fara kiran "mutuwa ....zanyi.... " ta fad'a Tana mimmikewa cikin azaba, "you will die.... Da aurena kanki zaki fita.... " ya fad'a yana sake harbinta da karfi da gudu Umar ya taho before he commit suicide a gabansu, dukkansu basu ga abun duka a nan ba before he wants to kill her, basu san abinda ya hadasu chan ba but what ever the case might be he will kill her If care is not taken don he is beating her kaman yana bugun kato Dan uwanshi, yanda yake harbinta yasa Umar mikewa Ya nufoshi da gudu yana cewa "ranka shi dade... "bai k'arasa ba yarima ya juyo d wani irin kallo da ya firgita Umar har yayi tsaye ya kasa taking another step, "ka kuskura.... Kazo... Nan.... I will.. Kill... You... " ya fad'a yana nuna Umar da yatsanshi dake rawa har dukan jikinshi, haka nan the sight of her irritates him seriously that he wants to kill her, ganj yake he will only have joy if he sees her lay down death or breathless, the sight of her bring out the demon in him, "mutu mana... ".ya fad'a still hitting her badly on her tummy. The first person that notice abind ke faruwa waje was Hindu, ta Dan labulen dake bude ta hango yarima na ball da wani Abu kasa, sai da ta danyi rising Kanta taga ashe it's rashida, d sauri tace "hajiya zokiga abinda ke faruwa... " tafad'a heading to the window tasleem that havr been quite daga kai tayi tace "what... " ta fad'a calmly "zo ki gani... " Hindu ta fad'a cikin serious rawar jiki, yanda take magana yasa tasleem sanin it must be something serious dayasa take mata wannan kiran, slippers dake gabanta ta saka legs dinta sannan ta Mike heading to the door, idanuwa ta zaro tare da rufe baki yayinda taga yarima na ta harbin Rashida a ciki, what do you think she will be feeling ? Happiness?, sam ba haka bane, she felt something like a joy the First time she saw him hit her but ganin na biyu dana uku yasa gabanta ya fara faduwa da karfi, dafa chest tayi cikin serious fear, abunka da wacce b'ata son tashin hankali the sight of Aliyu hitting her like that frightens the hell out of her, jikinta ne ya dauki rawa, kawai ita inda ranta yaje is wai mutum ake duka haka, She never witness violence a rayuwar ta, kou film b'ata kallon na fad'a kou na dambe, she only watch something peaceful gabanta ke ya dinga dukan uku uku kaman zai fito saboda tashin hankali, ji tayi legs dinta basu daukanta don gani take zaayi kisan kai under her watch "Nashiga uku. ." ta fad'a cikin matsanacin tashin hankali as she watch yarima hitting rashida dakr bulle bulle kaman zata mutu sabida yanda yake takata "na me zaki shiga uku... "shine abinda Hindu ta fad'a mata looking at her as she's shaking "kashe... Ta... Zaiyi... "trembling taslem ta amsawa Hindu cikin tashin hankali hannunta na kyarma, duk duka sai ta Dan motsa kaman ita aka buga, b'ata taba ganin ana dukan babba haka VA, in short kou yaro b'ata taba ganin ana duka ba tunda b'ata zauna inda da akwai yara ba, "kika san abinda ya hadasu...ya zaneta... Uwar cin amana ce... Ai kadan ta gani.... " Hindu ta amsa mata in I don't care manner, "wayyo... Kar ya kashe ta... " was what tasleem said again as she watch yarima say something she can't hear from inda take tsaye but sees how he's shaking with anger, "wai je ina ruwanki .." Hindu ta sake fad'a mata, kuka tasleem ta farayi Tana yarfa hannuwa not because it's rashida or anything don kowa zata gani ana duka haka sai tayi mashi kuka saboda raunin zuciyarta, kallon haushi Hindu ta watsa mata Tana cewq "Dan Allah ki koma ki zquna tunda naga kuka kike... " ta fad'a Tana kokarin janta daga inda take tsaye ta kura wa abinda ke faruwa waje ido jikinta na rawa, falo Hindu ta maidata ta zauna sai Kuka take, bayan kaman second talatin ta daga kai ta kalli daya daga cikin masu aikinta tace "yana dukanta har yanzu?.. " ta tambayeta not asking hindu don tasan VA lallai Hindu ta amsa mata ba, "eh mana... Gashi sai harbinta yake... " yarinyar ta amsa mata, kaman wata mara hankali taslem dake sanye da sexy dress tayi hanyar main falo da gudu, da sauri Hindu tabi bayanta Tana cewa. "ina zaki...Ina zaki... Ki dawo.... Kinsan baa shiga tsakanin miji da mata... Baki san abinda ya hada su VA.... Kar kije... " tafad'a biye da tasleem dake gudu with all her strength, kou juyowa tasleen batayi ba ta tafi a haka da kayan data saka my open chest ni kam nqce rabon kici ubanki ne ke kiranki, a haka ta fita compound not going close to them ta fasa kara Tana cewa. "stop!!!?? "ta fad'a da karfi har da dafa kunnenta Tana san bending sabosa yanda tayi magana da dukkan karfin da Allah yayi mata, ai juyowa da yarima zaiyi yaji more rage, anger, ba don komai ba sai don zafin kishi, half of her boobs is out side, gashinta waje, Skirt dinta ya rufe cibinta but upper tummy dinta na waje, yarima ji yayi kaman zai mutu as ya tsallake rashida dake kwance not breathing well, yayi stepping daya heading to inda taslem ke tsaye, idanuwanshi along abun tsoro, jiki na rawa tasleem ta fara juyawa don tsoro, tje first thing he did was remove his left leg shoe don in har ta kufce mashi Sai yayi kuka saboda bakin ciki, taslem na ganin ya fara cire shoes tasan ita zai jefa da gudu ta juya ta shiga ciki, shoe din daya gefa kofar main falo ya buga, da gudu yabi bayan ta cikin few step sai gashi cikin main falo, Tana dafa da shiga bangrean su Hindu da suma suka shiga da gudu ganin tasleem a guje, kafin ta shige ya rike bayan rigar ta ya wullata main falo, ihu ta saki jin bayanta to the the floor, da sauri ta fara Jan baya Tana yarfa hannuwa Tana kuka duk sabida tsoro, yarima is something else saboda anger, idanuwanshi kaman jini a ciki, seeing her like this give him more anger that you could ever imagine, Tana jan baya yana binta kaman bai taba ganinta ba, hannuwa biyu ta harde waje biyu Tana gogasu tare Tana cewa "sorry..." kafa yasa ya bugar mata baki da karfi inform of slap but with a leg ta fasa k'ara Tana kwanciya kasa ta fara rolling Tana. Kuka sosai kaman ya dauki wuka ya cika mata, daman if he is angry rasa word yake, he was just to angry too say a word, sai kallon chest dinta yake bakin ciki na kara mamaye heart, gani yake ya zama dole ya sallami masu gadinshi for seeing matarshi haka. Kafa ya daga yaga tayi kaman taga adda ya sauke leg dinshi ya wuce Bangrean shi kaman Mai aljanu, "wallahi... Ban.. Zama... Mahaukaci ne... " tafad'a Tana mikewa da sauri ta shiga Bangaren su Hindu, "kin gani kou...kinje kin jawa kanki duka a banza... Nasan wallahi in itace koy kallonki b'ata yi saidai ta dinga murnan zaa kasheki.... " Hindu ta fad'a Tana shafa mata face, da new tears dake fita, taslem shafa bakinta dake mata zafi tayi Tana cigaba da kukanta. Rashida kam Tana nan kwance compound kan interlock kou motsin kirki batayi balle ta tashi, sai nishi take sama sama sam na a san inda kanta yake va balle tasan men are watching her ta shi ta koma ciki, pain and agony was all over her, da akwai situation da mutum zai gwammace mutuwa da rayuwa, she just wish she will die now, the humiliation is to much for her, ashe hakq asiri yake, imda ta san hak asiri zai jamata such humiliation and downgrading da kou kadan b'ata kusance asiri ba,da ta bar son yarima ya kashe ta kawai, da b'ata bi wata advice ba, she lay there as she feels new blood flowing from beneath her, kou kadan b'ata da karfin mikewa, yau tasan masu gadin sun samu abun fadi, don sun gan how he goes out with her frequently, amma yanzu itace abun duka a gaban maza without single mercy, duk masu gadin babu Wanda ya zauna waje, tun sanda sukaga yabi tasleem kowa ta shige ciki kar ya fito suma ya shafesu, sai maganar abinda ya faru suke, kowa na tofa albarkacin bakinsu, most basu ji dadin how he beat rashida to the floor a tsakar gidan ba, wani daga cikinsu yace (if you read baki biyaba ban yafeba, make sure you pay kudin karatu to be a legal reader, wayanda kuma hakkin wasu vai damunsu kou suna ganin it's nothing muje zuwa) "kudai abinda kuka gani kuka sani... Baku san abinda ke faruwa ba...so kowa yayi shuru kar bakinshi ya ja mashi... " ya fada masu in form of advice, yes that's how it is, yau mutum zaiga Abu a social media bai san hawa ba bai san sauka VA amma yayi tsundum ciki kaman a gabanshi akayi, kawai you know what you see, it might not seem exactly how you thought, so keep calm and don't stress yourself over issues that havr nothing to do with you. Yarima na shiga ciki yawuce bathroom dirrect sai kyarma yake, daman ya dade bai samu such issues ba, ya mance rabon da anger dinshi yayi rushing in such direction, kou kayan jikinshi bai cire ba ya sakarwa kanshi ruwa kou sanyin yasa ya ji sanyi cikin zuciyar shi, now he can't really remember why he was hitting rashida so badly, all he wanted to do is just beat the hell out of her, amman he remember why he is angry... It's because he saw tasleem the way he did, dukan bangon ya dingayi imagining su Umar sun gama kalle mashi mata, yafi hour guda nan sannan ya samu yaji sauki yayi alwallah ya fito ya saka jallabiya ya fito compound, har lokacin rashida na wajen kwance, "oh so you're still here... " ya fad'a heading to. Inda take kwance, jim voice dinshi alone yasa taji kaman wani irin roar, you know nor matter how down you're, kou Kama gadon asibiti ana maka Karin jini d akwai abinda sound dinshi alone wilk make you jump up, haka rashida ta mike da sauran strength dinta ta nufi gate da gudu, in tje process over wet pant dinta ya fado kasa, wani irin disgusting look yarima yayi mata yana cewa. "what a waste... So irritating.." ya fad'a yana biye daita, gudu kawai take idanuwanta bude amma b'ata gani sosai "wallaho kuka bude mata gate kuyi kuka da kanku ." was abinda ya fada as yana biye daita, Umar ne yayi karfin halin zuwa gareshi, ya kwantar da murya yana cewa "ranka shi dade this is not you.... Pls don't beat her again.. Kayi hakuri.. " ya fada mashi idanuwanshi kasa unable to look at him straight in the eyes, kawai yarima was breathing saboda seeing rashida again, something in him was just pushing him strangle her to death, gani yake in ta mutu zai fi samun saukin abinda yake ji cikin ranshi, rashida na tsaye bakin gate sai dukan gate din take kaman she's asking a bude kar ya Kasheta, duk babu wnada ya bude mata gate din, tsaye Aliyu tayi kawai babu wanda yakenkallo sai Umar dayayi mashi magana sai huci kawai yake, the day started very well but now kaman it's ending bad for all the members of his family, wani irin ajiyan zuxiya ya saki ya wuce passing through small gate bai k'ara kallon rashida ba, Tana ganin ya fita ta zame ta zauna nan yana kuka, alwallah masu gadi sukayi da Umar suka bi bayanshi, Umar tsaywa yayi wajen rashida yana cewa "pls. Ki. Koma ciki......" shine abinda ya fad'a mata with so much pity, abinda rashida ta samu ta fada was. "ruwa...dan Allah..." ta fad'a finding it difficult to talk, Cikim fargaba Umar yayi sauri shiga ciki ya debo mata ruwa cikin cup ya b'ata, jiki ja rawa ta kwace cup din daga hannunshi tana sha yana zuba jikinta ta shanye tas, kudin ta da suka zuba inda yarima ke dukanta ya je ya debo ya Mika mata yana kallon wannan pad dake jike da jini cikin compound din, he feel totally bad, kasa amsar kudin tayi ta daga idanuwa not seeing well tace. "Dan Allah.... Ka... Sayo min... Pad... Da abin... Ci.... " ya karasa maganar Tana kwanciya nan kasa bakin Gate din, Umar yasan muddin yarima yasan yayi rendering single help to her he will dismiss him, amma kuma tausayinta won't leave him, "ki rike... Zan sayo maki.... Zan ajiye maki a falon farko... Sai kizo ki dauka..." ya fad'a mata yana mika mata kudin, hannu tayi mashi alaman ya ya ajiye kudin, "ki tashi ki koma ciki kafin ya dawo tou..." ya fada mata nodding tayi ta Mike trying to fall, bai san lokacin da ya rike ta ba heart dinshi na skipping for miles saboda fargaban abinda zai biyo baya if incidentally yarima ya shigo at that moment, cikin daken zuciya ya riketa har kofar main falo sai waiwayawa kawai yake dukda yana jin ana sallah which indicates ana chan ana sallah amma he is afraid yarima ya dawo unexpectedly tunda yasan the devil is in him tonight, yana kaita bakin door din yayi saurin Sakinta, dawowa yayi yaga pad din nan still a wajen, inda ake zuba dustbin yaje ya nemi wata katuwar leda ya saka a hannunshi ya kudundune da leda ya jefar dustbin, tap ya koma ya wanke hannunshi before going to masjid, yana shiga ana sallame sallah, daga nan falon ta dinga Jan gindi har falonta ta kwanta nan kasa, with her eyes closed, Taslem ma Tasha kuka ta koshi sannan tyi sallah ta kwanta Tana mao jin haushi yarima for beating her, sai kumbure kumbure kawia take sbaoda fushi. Shi kuma yarima bai dawo Gida ba kou da ya gama sallah magrub, gefe daya ya zauna yana rokon Allah ya rage mashi abinda yake ji cikin ranshi, shi kuma Umar was inspecting yarima yana ganin har ya gama sallah vai tashi ba yasan he is not going home now, damab yana hakan time to time, yama idar da sallah ya fita da sauri, instead ya Kama hanyar gida sai ya Kama hanyar da zai sadashi da main road, the good thing is bai sai yayi nisa ba zansamu abinda yake so because da akwai katon supermarket a main road, yana zuwa ya shiga ya tambayi pad aka nuna mashi, nan ya dauki katon roll da kuma kayan tea da bread sai biscuits, before you know ya kashe 5k din, donma ya sayi kayan tea din in sachets da kudin bazasu isheshi ba, da sauri ya biya ya fita ya dawo gida, yana zuwa ana kiran sallah ishai, he was so happy because he is sure yarima na cikin masjid, amma Aliyu that is more smarter than him was at home kafin ya dawo, haka nan ya lura da behavior din Umar Wanda yasa yana fita shima ya leka don ganin inda zashi yaga ya Kama hanyar town instead of gida, wannan yasa ya dawo gida ya zauna compound, yana jin ana kiran sallah amma yaki tashi ya zauna waiting for him because yasan bai barin gidan sai da reason shima reason din babba, yana nan yana jira aka bude gate sai ga Umar da ya shigo da leda a hannunshi, he was like jumping out of his skin dayaga yarima zaune. Thanks [3/14, 9:55 PM] +234 703 008 7807: 86Kallo daya yarima yayi mashi ya dauke kai kaman bai gan kowa ba instead sai ya Dora kafa daya kan daya yana kadasu ahankali, kana kallonshi kasan banda sarauta da mugunta babu abinda yake ji, he looks so mean,  Umar karfin hali yayi gabanshi na faduwa ya taka zuwa inda yarima yake in slow motion staying far away from him yace "ranka shi dade... " irin juyowa da yarima yayi gareshi ne yasa yayi shuru saboda yaga total anger in him,  he have been with him for a long time kuma yasan fushin shi babu kyau... Yarima dauke kanshi yayi ya maida gefe, shuru Umar yayi afraid of loosing his job,  Dan durkusawa yayi ya fara cewa. "Allah ya huci ranka Aliyu gadangadan kusar yaki...gaba salamun baya salamun... Aljanna mai yawan masoya... Lafiya samo sarkin hakuri.. " ya sakar mashi kirari Mai dauka hankali,  he knows him too well to know this will sure get to him,  Aliyu shuru yayi yana girgiza kafa ahankali without looking his side or say single word, "lafiya jinjirin wata sha kallo,  lafiya kwankwason jimina mai wuyan shafawa... Ruwa abinso Kowacce nahiya... Lafiya hadarin kasa maganin mai kobato... Allah ya ja ranka dan sarki jikan sarki... Yarima sha qundum Mai bada gida kaman riga.... Sukari baka farin banza ba... Kayo halin kakanka waliyin Allah... Halin qima ka gajeshi gun mai babban daki.... Zuriar ku ta kai zuria.... Yarima katangar Sukari duk wanda ya jingina da Kai sai ya Lasa... " kawai sai Aliyu ya saki murmushi Wanda ya sanyaya ran Umar da ke cikin matsanacin fargaba,  wannan murmushin ya bawa Umar ikon cigaba dacewa "ali gadanga kusar yaki... Namiji ba maza agabanka... Duk mazan gabanka mata ne.... Ali kake...mazan gabanka duk Matane...daya kake tamkar dubu.... Namiji uban maza... Namiji angon tasleem... " luckily baisan sunan amarya ba balle ya hadata daita ya watsawa kanshi shiri, this part really sweet him that he feel like giving him award, angon taslem is the sweetest word he have heard in a while, tunawa yayi da ya Sakata kuka dazun, all this while he was mad that he didn't remember what he did to her was unfair,  shidai in zuciyar ta motsa sai ahankali,  now he is feeling bad as his anger is vanishing,  Umar was still hailing him yana mashi kirari masu sanyaya zuciyar duk Wanda akewa,  mikewa yayi not caring to know abinda ya rike ya fita daga gidan , wani irin ajiyan zuciya Umar yayi feeling so releived, da sauri ya kaiwa rashida kayan main falo as agreed sanann yyi saurin bin bayan yarima zuwa masjid,  sallah ishai sukayi while coming back Umar yace "am sorry in na b'ata maka rai... Nasan bazaka so matarka ta aikeni inki zuwa ba..." bai k'arasa ba yarima yace. "I don't want talk about that.... " ya fad'a  kaman bai son magana,  shuru Umar yayi babu wnada ya sake cewa komai har suka iso gidan. Main falo ya wuce yaga wannan ledan kan kujera, Bangaren tasleem ya wuce yaga b'ata nan, ."this girl is so stubborn.... She refuse to come back to her apartment despite my warning... ".yafada yana heading out,  Bangane su Hindu ya shiga luckily ba kowa falon,  bedroom dinta ya wuce ya ganta kwance ta rungumi pillow Tana bacci,  bakin gadon ya karasa ya zauna before rubbing her back, da sauri ta tashi ta juyo ta ganshi Sai ta fara kuka Tana cewa "leave me alone.... " murmushi ya saki looking at her as she's dress In kayan bacci,  she took her bath tayi sallah ishai sanann ta yi shirin bacci, har dan guntun kuka ta danyi before tayi bacci,. He was staring at her kaman madubi Tana cewa "ka tafi... You beat me... Don kawai nazo baka hakuri kana dukan matarka... And you hit my mouth... Gashi har yanzu it hurt... " ta fad'a cikin kuka dake hade dana shagwaba "am sorry... Amma. Kina ganin kin kyauta leaving everything outside ki fito inda ke da akwai maza har guda hudu?.. "da sauri tace "ni AI na mance... Da kalan kayan jikina.... The way you were beating her made me forget ..." ta fad'a mashi "naji....am. sorry... Ban karawa.... " ya. Fad'a holding his two ears, kafada ta makale mashi Tana cewa "I hate violence people.... Ni ban son violence.... " tafad'a mashi,  shuru yayi for a moment yana kallon how she's talking with total admiration "go away... " tafad'a mashi, "pls sorry...now let Take you out... Muje palace... Sai kiga umma... " ya fad'a mata,  da sauri ta daka tsalle Tana mikewa saboda murna,  kaman VA itace ke kuka few seconds back ba ta zagaya the other side walking towards her closet, "but pls don't tell ummah I hit you... " ya fad'a in pleading tune, "AI bazan fad'a mata ba... Kilan ta gani a face dina.... Tunda ni har yanzu wajen na min ciwo... " ta fad'a kaman zatayi kuka. "let me see... " ya fad'a yan mikewa, nufota yayi walking majestically, Kai ta kauda gefe as HR walks towards her,  yana zuwa ya rike jaw dinta yana kallon wajen,  babu any sign of hitting a waje, yanda yake tsaye so close to her makes her feel some how,  shima he felt so different in seconds "baby...why not... Mu. Fasa zuw..." bai k'arasa ba tasleem taja baya daga gareshi tace "nidai aa...I want to go..."  tafada staying away from him,  shuru yayi yana kallonta,  shima yana son ganin abbah because ya dade bai bai ganshi ba,  he saw him In the masjid earlier today amma basuyi magana ba kasancewan basu kusa,  "alright...what ever you say... Yanzu let me change too..." ya fad'a mata yana Kama hanyar waje, kaya ta fara fiddowa, juyowa yayi staring at her tiny waist,  "naga wannan kugun a labor room... " ya fad'a under his breath Wanda yasa taslem juyowa taga ya fice. rashida was laying there a falonta for a long time when she thinks kilan ya dawo,  da Jan gindi ta fito falo taga leda kan daya daga cikin kujerun falo,  kokarin mikewa tayi taga her legs are not carrying her,  da kyar ta samu ta k'arasa wajen ledan tayi bending,  she stayed for about minti biyar a durkushe ta kasa mikewa,  Tana jin an bude kofa tayi saurin daga Kai,  Aliyu taga ya fito daga Bangaren taslem,  da sauri ta Kama ledan ta dauka jikinta na rawa,  she was about turning and she fell down,  tsayawa yayi yana kallonta,   har Lokacin bai ji tausayinta ba balle yaji single remorse of what he did,  kaman yanda tayi forcing sonta into his heart haka AK datsa mashi tsanarta cikin zuciyarshi,  juyowa tayi cikin fargaba Don kar ya bita da duka ta kalleshi with her eyes da suka kumbura suka koma kaman VA nata ba,  kura mata ido yayi still feeling how did he get to meet her, if har bai tausaya mata in such situation then babu so,  of kuma babu so babu maganar aure,  then why didbhe get involved with her,  he watch as her trembling body went back into her apartment,  baki ya tabe ya shiga nashi Bangaren ya sauya kayanshi,  kafin ya dawo yaga har tasleem ta shirya Tana magana da masu aikinta,  he can hear her saying "gidn ummah zani... Nasan ba lallai in dawo yau kou gobe ba... Kuci duk. Abinda kukeso... Ina da wasu kudi Cikim locker wancan dakin... Sai ki dauka in Kuna bukatar wani Abu... " ta fad'a masu Tana gyara hijab dinta,  murmushi yarima ya saki yana girgiza kai "yar rainin wayau... " ya fad'a yana tsaye bakin kofar, Tana juyowa suka hado ido y fita ta bi bayanshi sai bye takewa su Hindu,  main falo yq jirata Tana fitowa ya Kama hannunta cikin nashi,  kallonta yayi yana cewa "Wato har kwana zakiyi chan kenan... I heard your messege..." ya fad'a mata, baki ta turo before saying "AI dare yayi ..." "am. The son of the king of this town... Ina iya tafiya kou karfe biyun dare.... " ya fad'a mata proudly, waje suka fita ya bude mata motarshi ta shiga,  Umar ne yayi saurin bude mashi nashi Bangaren,  har ya shiga yace "no one goes in... No one goes out... " ya bashi umarni. "yes sir... " ya amsa mashi yana maida mashi motar ya rufe. Gate aka bude mashi yabar gidan. Rashida kam da kyar ta samu ta hada tea da ruwan zafi dake cikin  bathroom dinta, a nan ta zauna ta sha sannan ta samu karfin saka pad dinta,  she was surprise da bataga pad dinta data saka da farko ba  kou kadan batasan ya fadi a waje ba,  sai lokacin tasan it fell out side,  sabon kuka ta farayi sabida how humiliated she is,  gani take no woman have been humiliated the way she was humiliated today,  kou kadan b'ata ganin laifin yarima for what he did to her,  all she sees is the fault of Amanda data vata wannan advice that is leading her to her early grave,  nan bathroom ta zauna Tana tunanin if sje should try this again,  she felt why not t bar yarima ta koma gidansu,  now she prefer staying in the village than in this mansion,  tana da masu sonta rututu amma son yarima ya hanata ganinsu,  she wish she can rewind everything,  da hakuri zatayi da duk son da take wa yarima,  she never thought tje repercussions will be like this,  b'ata taba tunanin what will happen next when everything fades VA,  all she wanted was yarima,  now she loose almost everything,  b'ata san if she will come out of this alive ba, if she's alive ina zata tunda it seems her family have abandoned her,  gani take it's her that is unlucky shiyasa nata jazz din yazo da haka,  she believes inda na kowa yake da an daina asiri Don b'ata ga riba dake tarw dashi ba sai wahala, amma tje fear of where and what will happen if she's out yasa take son sake mallaka yarima for the second time,  this time she Will she will use her brain in getting lots of money from him yanda she will he OK kou da ya koreta,  so she planned.  Ahankali ta Mike ta koma bedroom Tasha pills da Dr ya b'ata ta kwanta. Yarima da tasleem basu iso palace ba say wajen karfi tara da rabi,  da sauri tasleem tazo zata shiga Bangaren ummah yace "muje mu gaida abba... " idanuwa ta zaro Tana cewa "ni gaskiya aa... " "see banson gardama.... I see you love arguing with me... Stop that..." ya fad'a sounding calm,  baki ta turo Tana dan motsa bakin Alaman she wants to talk amma nothing,  hannunta ya Kama tayi saurin fixgewa alaman she's shy, gaba yayi ta bi bayanshi zuwa chambers din Mai martaba,  sallama yayi while entering Mai martaba dake zaune da assistant dinshi ya amsa looking at Aliyu that he have forgotten when last he saw him, da sauri Aliyu ya karaso yana zama kusa sa dad dinshi tare da gaidashi in a respective way,  shuru Mai martaba yayi yana kallon shi, taslem dake jin kunyar shigowa ta saci jiki ta gudu Bangaren ummah without coming in,  yarima daga Kai yayi suka hada ido da Mai martaba yace "abba.... " "naam Aliyu... Ka manta ni... " Mai. Martaba ya fad'a mashi, mikewa assistant dinshi yayi yana cewa. "let me go now... Sai Allah ya kaima ranka shi dade... " ya fadawa Mai martaba,  nan sukayi sallama sanann Mai martaba ya maida dubanshi ga Aliyu before saying "how are your wives... " "fine abba... " ya amsa mashi,  "naji kq kusa kashe almost all the company money... Weldon... " ya fada mashi,  shuru yarima yayi thinking of me yayi da kudi da zaa ce mashi ya kusa kashe all the company money,  boom sai ya tuna da motar da ya sayawa rashjda da kuma 25 millio naira da ya bawa rashida,  "sorry abba... Zan maidosu... " shine abunda ya fad'a as he wonders why he gave her that money and car in the first place,  "hmmm... " kawai Mai martaba ya fad'a,  hanyar shigowa yarima ya kalla yaga babu taslem,  Kai kawai ya girgiza yasan komawa tayi,  shuru ne ya Dan biyo baya for a moment sanann yarima yayi deciding to ask question of what have been bothering him "abba... " ya kira dad dinshi dake kallonshi yana ganin his old son not the new one he have become recently "naam..  " ya amsa mashi "wai is it possible mutum yayi Abu bai san dalilin daya sa yayi abun ba?.. " kallon lack of understanding Mai martaba yayi mashi despiye he knows where he is going " tell me why you asked and I might have some answers for you... " " abba recently ina ganin abubuwan da nake ganin kaman ba cikin raayina nayi su ba... " "things like what... " Mai martaba ya tambayeshi, "like aurena da second wife dina... Abba kaman ba aa cikin raayi na kukayi min auren ba... " ya fad'a atakaice kanshi kasa, hamdala Mai martaba ya dingayi cikin zuciyar shi as he feels happiness seeing abinda matarshi ke fad'a mashi a zahiri, hajiya amina ta fad'a mashi her son is coming back to his right senses amma bai yardata saida ya gani yau llll not looking at his father. "ikon Allah.... Nidai abun nan ya fara bani tsoro... It seem I zoomed out when I married her.... Kou dai asiri tayimin Wanda yasa na fita hayyacina before getting married to her?.. " ya fad'a kanshi kasa "Allah kadai ne masani... Amma kasan dai babu kyau zargi... " Mai martaba ya fad'a mashi, "Hakane abba.... Amma abun ne da mamaki... Ni sai yanzu dakayi maganar kudi na tuna ta amshi millions ashirin da biyar a hannuna...kuma I can't believe Just gave it to her.... "ya fad'a sounding more confused than ever, "AI matar ka ce... " baki yarima ya tabe without adding another word, labari sukayi like he yayi tafiya ya dawo. Da sallama taslem ta shiga ummah nayi mata oyoyo ta fara kuka sosai, hannu umma ta ware mata ta fado jikinta Tana cewa "ummah kinganshi kou... Da kafa ya har bi bakina... Duk hakorana ciwo suke min...." ta fad'a crying very loud, kanta ummah ta fara shafawa Tana cewa. "yana ina " "yaje wajen abba... " ta fad'a Tana shafa kumantanta., wajen ummah ta dinga shafawa Tana rarrashinta, bayan kaman minti biyu tace. "ummah pls kice in zauna nan... Kou na sati guda ne... " ta fad'a taba goge face dinta "eh lallai mahaukaciya.... Haka nan sai in Kama rikeki nan babu dalili.... Wai tell me why did he hit you... " "wai ummah Don yana dukan rashida naje jn bashi hakuri... Shine ya fara dukana Nima... ".ta fad'a cikin shagwaba "ikon Allah... Abun har da duka... Lallai Aliyu ya dawo... ". "ummah ina yaje..." "garinku... " ta amsa mata atakaice, kofa aka bude yarima ya shigo da sallama, the first thing he noticed was the tears in tasleem's eyes, idanuwa yayi rolling yazo ta zauna kusa ummah ya kwanta tare da dora Kai kanta ya saka hannu kasa ahanakli ya muntsuli taslem wajen bombom dinta, ihu ta saki Tana cewa "ummah you see kou... Shine... "idanuwa ya zaro mata yana cewa "what did I do... " "banson shegantaka...." ta fad'a mashi Tana shafa kanshi, murmushi ya saki kawai, "ummah baki fad'a mashi ya daina dukana VA.. " taslem ta fad'a Tana kallon hannun ummah dake sshafa kanshi cikin kishi, "why did you hit her bayan all the warning... " shine abinda ummah ta fad'a mashi still rubbing his head, haushi kawai taslem take ji, "ummah wannan yarinyar b'ata san darajan aure ba... You need to see how she came out today... " kallon tasleem yayi yace. "twll her what you were wearing otondo... " baki ta tale tace "ummah tell him to stop calling me otondo..." ta fad'a cikin kuka "ka bari... Tell me what wae she wearing... "ummah ta sake revisiting issue din having so Much fun with the drama, "ummah rigarta was kan cibiyarta... Her breast is outside....in short har cinyoyinta waje suke... " yanda tasleem ta zaro idanuwa jin abinda ya fada ya sa ya kusa fashewa da dariya, idanuwanta cike da ruwa as new tears is forming, salati ummah ta farayi Tana cewa "shine baka saka mata dorina ba... AI da bulala zaka saka mata yanda zakayi mata tabo... " da sauri taslem ta Mike Tana cewa "daman baki so na... Ni baki sona... Shi kike so... Shikenan... " ta. Fad'a cikin kuka "wallahi na karajin kin bar jikinki waje kin fita sai na sa an daukoki in saka dorinar dogarai in zaneki... " da gudu taslem ta bar dakin Tana kuka, dakinta na gidan ta shige tare da kulle kofar. Nan ummah ta fra tambayar why he was beating rashida, fad'a mata abinda ya faru yayi, sam ummah b'ata gan abinda yayi warranting duka ba, she warned him kan kar ya k'ara dukanta, cikin ranshi kam cewa yayi "in har ta fiddomin kudina AI shikenan... " bayan sunyi hira zuwa karfe sha daya yace zasu tafi, mikewa yayi yace. "bari in kirata... " ya fad'a yana fita. yana zuwa yaga kofar rufe yafi minti biyar yana fada mata ta bude amma she refused, wajen ummah ta koma ya fad'a mata abinda ya faru nan tace "ka barta sai gobe kaima kaje ja kwanta... You know banason kana hawan titi da dare.." kaman baiso ya turo baki yace "ummah kin umarceta tabini muyi tafiyar... " "gaskiya I will advice ka bar maganar tafiyar nan tukun... In kuma yanzu kakeson yi then ka tafi dasu biyu.... " b'ata k'arasa ba yace. "na hakura tukun.." ya fad'a yana mikewa, goodnight sukayi sanann ya tafi ya kwanta . The following day tun 8 Amanda ta fara damun rashida dakr fama da kanta, duk yanda muryar rashida bai fita sosai bai sa Amanda ta tambayeta what's wrong with her ba because she's just selfish, b'ata damu d feeling dinta ba kou da kuwa mutuwa zatayi, all she wants is the car, "pls check in ya fita inzo yanzu... " ta fad'a mata, rashida that da kyar ta ke magana tace "pls ban jin dadi... I can't even stand.. " ta fad'a cikin voice da bai fita at all "Abeg check... Ba wani aiki na sakaki ba... All. You need to do is if motarshi bai nan ki fadamin inzo... " ta fad'a mata, da kyar rashida ta Mike daga kan gado ta taka ahankali zuwa bakin window taha babu motarshi wajen, Amanda that is so desperate Tana online waiting for her reply "bai nan... Amma pls am Scared..... " "see before you know nazo ba tafi... So am coming soon... " Amanda ta fad'a mata. "kin iya tukin mota?.." rashida ta tambayeta... "yes... " "nidai am scared... ". "kincika tsoro... Gani nan zuwa... " tafad'a mata. Shima yarima tunanin 25 millions dinshi bai barshi yayi bacci da kyau ba... Hakan yasa gari na wayewa ya dauki motarshi ya Kama hanyar gida, he really want that money back by all means. Thanks [3/14, 9:55 PM] +234 703 008 7807: 87 Kou da ya shiga wajen ummah she saw the haste in Him that kou maganar ganin taslem baiyi ba, she asked ina zashi ya amsa mata da yana son ya koma ya kwanta ne Don kar ya fad'a mata abinda zaiyi ta fara fad'a mashi he shouldn't touch her, he loves da taslem b'ata gidan yanda kou me zai faru nobody will show mercy, yana tuki yana tunanin why he gave her the money tjen he remember tace her friend was kidnapped "lallai... " ya furta while driving in high speed, "AI kou wajen kidnappers din zakije sai kin amso min kudina.... " ya fad'a kaman she's in the car with him. Lokacin da Amanda ta kira rashida suka. Gama waya kou minti biyar b'ata k'ara ba ta fito ta samu abun hawa ta Kama hanyar gidan yarima Aliyu, gidan is known to all, Mai abun hawa kawai zaka samu ka. fad'a mashi sunan Wanda zaka gidanshi and you will be there without hindrance tunda gidan manya ne, manyan ma First class, she was In ao much haste Don gurinta Kawai ta ganta cikin wannnan motar, kunsan yan bariki kou basu da mota suna koya because sunsan at any time opportunity na presenting kanshi just like now, she was so happy as the car is the latest BMW, har ta hango yanda zata faso gari da wannan motar, excitement was all of her my tukin abun hawa sai kallonta yake ta madubi, sanye take da jean Wanda ya matseta beyond word sai normal T-shirt unisex Wanda both male and female na sakawa Mai peach color, ta Dan rufe wivon dake kanta da black Vail mara nauyi da girma, Brazilian hair dake kanta alone ya Kai na 600k, she's a big girl now as she knows da akwai kudi, yau tayi deciding in ta dauki wannan motar bazata kwana a garin ba, zataje garinsu Don tayi renewing wanann jazz din ba Don she cares about what rashida is going through ba no, but because b'ata son rasa wannan hanyar income din, alk she cares about is herself, she have never had single drop of feeling for rashida or anyone, all she's doing everything for is herself alone, around karfe tara sauran few minutes ta iso gidan, Mai abun hawa ta biyawa kudinshi ya tafi ta tako ziwa gate ta buga, lekata Mai gadi yayi ya bude mata tare da tambayeta who she's looking for, cikon harshen turanci ta fad'a mashi rashida take nema, masu gadin gidan yarima are all educated so he understood what she's saying, maidawa yayi ya rufe yaje wajen Umar who is always incharge Don shine boss dinsu and they don't do things sai da umarnin shi as ordered by yarima, fad'a mashi yayi wata is looking for rashida, idanuwa umar ya daga ya kalleshi yace "wacece rashida gidan nan?" ya tambayeshi "inajin sunan karamar matar yarima kenan... " ya amsa mahsi, mikewa Umar yayi yaje bakin gate ya lekata looking at her from head to toe Don warning din yarima was don't let any one in or out, Amanda was intimidated by the look That sai dda tace. "ba nan bane gidan Dan sarki Mai suna Aliyu?.. " ta fad'a Tana daure face cikin turanci "nan ne... Mana... " Umar ya fad'a mata "well ni kawar matarshi rashida ce... We're serving in the same place... In kuma baku yarda ba go and call her pls kar ku b'ata min lokaci... " ta fad'a Tana kallon agogon hannunta, gate Umar ya maida ya rufe sannan yace "bari in tambayota.... Kunsan uban gidan ba sauki gareshi ba..." ya fad'a heading to the main falo, yana shiga ya tsaya tsakiyar falon ya dinga kwala sallama amma shuru, Rashids dakr kwance chan ciki b'ata ji komai ba balle ta amsa mashi, sai da yayi ya gaji sannan ya koma ya bude gate ya leka Amanda That is looking angry yace " I. Will suggest you call her...we don't let people in anyhow... It's an order..." ya fada mata, harara ta watsa mashi tare da Jan tsoki ta juyawa gate din baya tare da fiddo wayarta, hakan ya bawa Umar haushi kasancewan shima zuciyarshi ba daga baya ba, banging gate din yayi ya barta nan Tana dailing number rashida. Rashida dake kwance daga wayar tayi da kyar Taji Amanda na cewa "Abeg come out and come with the keys... Wanna securities din gidan nan kou villa sai haka... Tun dazun nake nan amma sun hanani shiga..." ta fad'a cikin fushi, da kyar rashida tace "pls ki basu wayar... Ban iya mikewa... " b'ata k'arasa ba Amanda Taja tsoki before saying "am not talking to any of those guys again... In kina fitowa ki fito... In baki zuwa kuma in tafi... Simple... AI bani zaki bawa ba balle ki tsaya ja min aji... " ta fad'a cikin serious anger that makes rashida thinks she's totally inhuman, "Dan Allah kou a voice dina baki ji yanda nake magana ba... Why are you like this.... " rashida b'ata k'arasa ba Amanda tace "see na gama magana... Zaki zo kou un tafi... " tafada cikin tsiwa, ahankali rashida ta Mike zaune Tana biting lips dinta tace "sorry... Don't go... Gani nan zuwa... " ta fad'a mata Tana sauke legs dinta, katse wayar tayi ta ajiye kan gadon ta Mike tsaye da kyar, da ka ganta kasa Tana cikin halin damuwa, duk ta zube ta rame kaman ba ita ba, ji take kaman ana Hureta, she was shaking, da kyar ta samu ta dauko abaya ta fita Tana dafa bango, all she's praying for is kadda Allah yasa yarima ya dawo nan kou kuma ya gane the car is gone, Don b'ata san irin balain da zata shiga if he knows ba, she's so. Afraid of him now that she have seen the other side of him, daman ance not all that glitters is gold, before he looks so calm and cool sje loved him that his love lead her astry yanzu kam taganshi kuma taga what he is capable of, tasan Don ya Kashe mutum ba komai bane a wajenshi, Tana dafa bango ta samu ta shiga kuma luckily inda take tunanin ganin keys din nan ta gansu, ranta wulik ta dauko keys din ta fito Tana dafa bango, cikin compound ta fito sanye da hijab Tana tafiya ahankali da idanuwanta dake kumbure sosai, tana zuwa Umar ya daga Kai ya ganta, mikewa yayi ya nufi inda take, gaidata yayi cikin respect, bakinta na rawa ta amsa mashi before saying. "pls... Ka budewa... Bakuwata gate... " ta fad'a kanta kasa sabida kunyar humiliation Din data sha jiya, tasan dole he will be a witness because he is always around, ta mance he saved her helped her, jiyan Don balai b'ata gane komai kou kowa, har sanda taslem tayi magana b'ata sani ba, kawai all she knew is that the will of Allah ne yasa jiya bai Kasheta ba, babu gardama Umar ya tafi da gudu yasa aka budewa Amanda gate, face dinta daure sosai ta shigo, rashjda na jingine jikin bango dake kusa da main falo Don Tana ganin Umar ya taho ta tsaya sabida b'ata da kuzarin tafiya, all her body hurt like crazy, cikin iko Amanda ta isa wajenta babu jajantawa babu tambayar why she turned like this despite she knew she's better than this before now, hannu kawai ta mika mata alaman ta dora mata keys din da take gani a hannunta, murmushi wnada ya fi kuka ciwo tace "nawaooo... Hmmmm"ta fad'a cikkn kunan rai, "should I go?.. " Amanda ta fad'a atakaice, "no... But pls do me a favor... Go today... Am in hell here... dukda all you care about is yourself... " ta fad'a Tana dora keys din a hannunta, kwacewa Amanda tayi daga hannunta b'ata sake bin ta kanta ba ta nufi inda motar take, duk yafo motocin wajeb tsada da daukan ido, direct wajen motar ta nufa ta bude tashiga, all she wants is to get out of the house yanda kou me zai faru she's gone, she's the kind of person that thinks if am save kowa ma ya mutu,(kika karanta baki biyaba I owe you) Yanda take rawar jiki kallo daya zakayi mata ka san vata da single irony of truth tattare daita, motar ta tada Tana kallon cikin motar dake kama da motar da baa tab hawa ba saboda sabontar ta, har ledan sit dinshi na gaban kawai aka cire Wato inda yarima da rashida suke zama, she feels so excited by the sight ofthe car, wani irin ajiyan zuciya ta saki feeling so accomplished, rashida na jingine jikin bango Tana goge hawaye dake fito mata, she feels so much pain in her, how will you work and all you get is pain and nothing more, all she gets from marrying this man is lost, she lost her virginity, yanda yarima yake sex daita tasan no man will ever do her forcefully like him, daman tun farko sex dinsu a wulakance ya sadu daita, no romance nothing, now she loose her family, sanann yar motar da take ganin is hers is going shima, she feels so empty, she will pay anything to be back to her old self, abun kaman tayi hauka, tada motar Amanda tayi tare da lumshe idanuwa as the new engine makes this noise that's close to nothing, murmushi ta saki ta fara tukin motar feeling sp Happy and excited, Umar dakr kallon abinda ke faruwa vai da izinin hana a fita da mota because baa bashi wannan daman hana matar yarima komai ba, all he knows is ance kar ya bari ta fita kuma. Ba ita ke fita ba, suna ganin ta nufo gate Mai gani yayi saurin wage gate din, daidai Tana zuwa bakin gadin kafin tayar farko tq fita waje sai ga motar yarima dake zaune cikin motar ta kuso Kai, clash su buyi sukayi a daidai gate din, yarima kurawa Wanda ke cikin motar ido yayi daga inda yake zaune cikin motar, rashida dora hannu tayi bisa Kai bakinta bude idanuwanta duk waje saboda tashin hankali, it's indeed an epic end for me but a terrible end for her, ji tayi kaman wani Abu na bin kafarta Tana Dan dubawa taga she have urinate a jikinta, Amanda juyawa tayi ga rashida taga she's in so much pain, kallon da yarima ke mata ne yasa itama ta dab firgita but still sitting in the car, "ikon Allah... " shine abinda yarima ya fad'a cikin ranshi yana ganin motar rashida kuma ba ita bace cikin motar and the most annoying part is that the person in tje car is blocking his way kuma kou kadan babu alaman zata bar wajen ya shiga balle yaga abinda ke shirin faruwa, Umar da sauran masu gadin tsaya kallon ikon Allah sukayi, sakin staring yarima yayi yayi relaxing cikin motar yana jiran yaga ikon Allah, ganin yayi relaxing yasa Umar zuwa wajen Amanda ya danyi knocking glass din alaman ta maido glass kasa, cikin fargaba Amanda ta maida glass din kasa, all she's thinking of is the plan that will get her out of this house, she wish Tana da wani disappearing charm because kou kadan b'ata son tirke, "pls step aside... He is the owner of the house....and you're blocking his way... " Umar ya fad'a face dinshi babu faraa at all, Amanda tasan in har ta maida motar baya yarima ya shigo aka rufe gate she's in trouble, hakan yasan Taki komawa baya amma instead ta bude motar ta fito Don ta gudu, she came out looking calm but getting ready to run, kou kadan babu alaman zata gudu tattare daita, yarima was still in his car yana kallonta, he is trying to remember where he saw this face Don yasan it's not the first time, rashida na tsaye all she's praying for is mutuwa yazo ya dauketa kafin yarima ya shigo cikin gida, kou vai bugeta ba she won't want him interrogating her because tasan it's not going to be fun, Amanda sai gyara rigarta take walking ahankali Tana matsawa daga cikin gate din Tana komawa gefe Don ta samu tazara tsakanin ta da Umar kafin ta gudu, abunka da yar kudu taci ta koshi, yarima ba ganin take takenta, bude mota yayi kafin ya saka kafa daya waje Amanda ta baza da wani irin mahaukacin race, AI kou takalmi yarima bai sakaba ya bita so is Umar da sauran masu gadin, kou good one Minute batayi ba Umar da yarima suka kamata Lokaci guda, dukda baa fi minti daya da gudu ba sunyi nisa da gidan Don she's a good runner, you know eastern girl suna participating a different games, she ran very fast but bayan rigarta yarima ya riko daidai lokacin da Umar ya Kama shoulder dinta na dama, yanda ya ja bayan rigarta da karfi yasa ta yage despite kayan is elastic, da gudu gudu rashida ta iso bakin gate taga an taho da Amanda sai kokarin fad'a take Don ta kwace kamata daga hannunsu, yarima Sakinta yayi ya barwa Umar da sauran masu gadin sai janta kawai take amma sai kokarin kwacewa kawai take, inda Unguwar da akwai mutane da ba karamin Kallo zasu kwasa ba amma babu kowa, yarima was walking bare footed towards the gate, in kaga yanda yake tafiya alone da akwai matsala, da gudu rashida ta koma ciki da sauran strength dinta, she went straight into her room ta kulle kofar falo then kofar bedroom, daga nan ta dauki wayarta, jikinta na rawa ta fara dailing number mahaifyarta, all she wants is to hear her voice for the last time, she wants to tell her how sorry she is and that ta yafe mata she feeks something terrible os going to happen ti her today don tasan duka daya zaiyi mata ya Kasheta saboda yanda jikinta yake. har wayar tayi ringing ta gama baa daga ba, na ummi tayi dailing itama batayi picking ba, she called her dad too shi MA same thing bai dauka ba, abinda ya fito daga bakinta was "kaicona... What a life... " ta fad'a jikinta na rawa Tana kuka, da sauri ta shjga wajen message ta yi linking both mom dinta da ummy sannan ta tura message kaman haka ""am. Sorry.... Nabi rudin shedan da kuma shawarar wata...she led me astry... Ta kaini ta Baro...nasan yau mutuwa zanyi Dan Allah ku yafemin... Ku yafemin Dan Allah kuyimin adua... Banso rayuwata ta kare a haka ba amma ya na iya da hukuncin Allah... Dan Allah ku yafemin ku nema min yafiya wajen taslem da mahaifiyar ta... Na cuci kaina nabi son Zuciyata... Am sorry... " Tana rubutawa Tana furtawa da bakin ta Tana kuka gwanin ban tausayi, tura masu tayi ta nemi number hajiya zainab itama ta tura mata message na ban tausayi Tana neman a yafe mata da kuma ta neman yafiyar tasleem, she would have call tasleem amma sam b'ata da number dinya yanzu, she deleted everything when she thought she have got it all, ajiye wayar tayi bayan ta tura masu messegs din sai kuka take, she's so scared of abinda yarima zaiyi mata yau, she will save her self the pain and tell him everything... Kou Kasheta zaiyi she have to tell the truth, in short taji dadi da aka Kama Amanda sabida she really help in putting her in to this mess. Bayan ta tura massage kaman minti biyu sai ga call din mahaifiyar ta, da sauri ta daga Tana "mami... Mami ki yafemin.... Mami ki yafemin... Mami kifatawa taslem da hajiya zainab su yafemin... Nasan yau Aliyu kasheni zaiyi.. " ta fad'a cikin muryar dake nuna ta jigata ba kadan ba, kukan mahaifiyar ta taji Tana cewa "why rashida... Why.... Waya saka min ke cikin wannan yanayin... What happen that you won't confide in me your mother sai wata.. " mahaifiyar ta ta fad'a cikin kuka sosai, cikin tashin hankali rashida ta fad'a mata komai tare da fadamataTana kuka Tana danasani, kuka hajiya asiya ta dingayi Tana cewa "look what you did... Rashida kin cuceni Kin cuci yar uwarki... Inshort rashida duk kin cucemu.... Kin b'ata mana sunan family.... You have ruin our name.... " ta fad'a still crying. A compound din gida kam yarima ya shiga cikin motar rashida ya maidata parking space sannan ya maido nashi ciki bayan ya bada umarnin a ajiye Amanda compound din tare da tsareta, Amanda sai fad'a take wai dole su barta ta tafi, she's not saying a any word all She's after is yanda zatayi ta bar gidan, she thought she's smart but she's not, inda batayi yunkurin gudu ba da kou kadan yarima bazai sa a riketa ba, da maganar baki zasuyi ta tafi because he will give rashida all the blame for giving out the keys to the car, amma gudun datayi yasa yarima yasan da akwai matsala, bayan ya ajiye motar yaje ya kulle gate ya tako ahankali walking like a lion in the jungle, yana tafiya yana kallonta, he wants to talk to her amma he doesn't want to waste time on her, he will talk to rashida first, yasan da saninta tazo daukar mashi mota, bai kiran motar da nata sai dai nashi because he intend to take it back, yanda yake kallon Amanda alone scares the hell out of her, "let me go... " tafad'a cikin ihu as she thought he was coming to her but instead sai taga ya Kama hanyar falo, daman one thing about yarima is he doesn't rush things, yana daukan one step at a time, the only thing he rushed a rayuwarshi was rashida, shima don ba cikin hayyacinshi yake ba, bai da azalzala kan abun, zai kwantar da hankali yanda zaiyi Abu, kuma in yayi he gives the best, he always says haste is the devils work, don haka yanzu ma yanda yake tafiya bai Kama da wanda yake da something important a gabanshi, he is taking his time, kofar dakin rashjda ya wuce yajita kulle, Kai kawai ya girgiza yaje inda yake ajiye spare keys ya dauko ya dawo kofar dakin, mistake datayi is Tana kullewa ta zare keys din, assuming ta bar keys din a baki da kikan he won't get in easily, kofar falo ya bude sanann ya wuce bedroom ya saka keys ya bude, nan take rashida dakr waya Tana kuka ta saki wayar tare da fasa k'ara Tana cewa "wallahi zan fad'a maka komai... Pls... " ta fad'a tana kneeling. Hajiya asiya was so frightened saboda yanda taji rashida Tana ihu Tana kuka dukda kou shiga dakin yarima baiyi ba. Thanks [3/14, 9:55 PM] +234 703 008 7807: 89 Kusa daita tazo ta zauna Tana kallonta, she wonder why she's like this, the room look so peaceful, cikin natsuwa taji ana cewa "ummah da yanzu na barki... I won't see you again because of sakacin matar dana aura.... Ummah yau rana ce ta farin ciki a rayuwata... Death is just an inch away amma Allah yasa ba na mutuwa aka saka min ba sai na love portion... Alhamdulillah ummahna... " taji yarima ya fad'a from the other side b'ata San abinda ke faruwa ba but it seem serious, "alhamdulillah fav.... Many do nit have testimonies but da yardan Allah I havr mine... Am so happy... " ummah tafad'a hawaye na zubowa daga idanuwanta, yanda yarima yaji voice dinta ya nuna mashi cewa she's crying "ummahna are you crying?... " ya tambayeta, shuru tayi sai kuka ya kufce mata, "ummahna why are you crying... Yau bai kamata kiyi kuka ba... You should be happy for your son that just came out misery Alive...who knows abinda suka hada maganin da ita... " "dole inyi kuka fav ..dole in zubda hawaye for my heart is so full of joy... Na dade ban ji sanyi a raina irin na yanzu ba... Na dare rabon da in tsinci kaina cikin farin ciki... " cikn rawar murya yarima yace "ummah did I misbehave?... Kindai San in my normal state I don't misbehave... Wllahi kou me nayi ban cikin hayyacina... " ya fad'a kaman shima zaiyi kuka "no fav ..you didn't... Kawai am happy ne... " tasleem da hawayenta ke kusa always sai kallon ummah take as tears na forming a idonta, she feels something serious is happening Wanda ita b'ata San Meye ba, she heard yarima said sakacin matar da aka aura mashi, yasan su biyu ne but it seem da ata ake maganar, "tou ummah ki bar kuka... Am. Alright now.... Na saketa saki uku... But sai sun biyani all I spent on her..." "no need my fav... ".ummah tafara fad'a mashi, bai bari ta k'arasa ba yace "ummah wallahi sai sun biyani.... I won't take her to the law kou wani Abu amma wallahi sai sun biyani.... If noy she won't leave... I will beat morning afternoon and night until they pay me.... " tasleem was listening attentively, maganar ya saketa saki uku yasa gabanta yayi mugun faduwa, ita ya saka kou wa, bayanin daya cigaba dayi yasa tasan cewa ba ita ya saka ba, wani irin sanyi taji a ranta ta lumshe idanuwa hawaye dake cike ya ganganro "no need for that... Let bygones be bygones... In ka ajiye ta it will look as if you still care ne.. " da sauri yarima yace "ummah wallahi nothing will nake me change my mind...sai sun biya ni down to the last kobo...ummah baki San wani Abu ba... Dayake Allah is on my side har wacce ta amso mata asirin is in this house... " idanuwa ummah ta goge tare dacewa "ban gane ba... " nan yarima ya fasa mata komai game da Amanda, banda hamdala babu abinda ummah takeyi, "nasa a bugeta until she brings back all she have taken... In bata fiddo a kudi ba zata fiddo a jini... Because I will make sure she vomit all her blood through her mouth ..." "pls kar jayi hakan...it's of no use... Revenge is for weaklings...." ta fad'a mashi. "ummah an not revenging anything... Kawai dai I won't let them go away with my dime... Na gwammace In bawa charity than in bar masu... In na bar masu AI sun more da yawa....wallahi sai sun biyani... " ya sake fad'a mata swearing so seriously, ummah zat bude baki tayi magana sai ta lura da hawaye dake face din tasleem "meke damunki... " yarima yaji ummah ta fad'a "wacece... " ya fad'a from the other side "it's your wife... Naga face dinta sharkaf da never drying tears... " "ummah daman Tana nan ne... I thought you said she's not there... " ya fad'a yana gyara zamanshi, "b'ata dade da shigowa ba... " ummah ta amsa mashi before saying "what's wrong gimbiyata.. Kou kina kukan murna miji is all yours now... " ta fad'a wearing a smile, da sauri taslem ta rufe face dinta Aliyu kuma ya saki murmushi yana sakin ajiyan zuciya "bake bace...kike kuka... " taslem ta fad'a sounding so shy "AI dole inyi kuka... dana da kuka bari vulnerably is back... Dole inyi murna... Yau ma Allah kadai yasan what I will do for happiness... " ta fad'a mata sannan tace "fav pls don't do anything stupid... in sun Kasheta yanzu naka zaa gani ..duk abubuwan da ta aikata bbu Wanda zau sake jin wannan sai naka...so pls tell them to let her go.. " ta fasa mashi calmly "OK ummahna... Later... Ki gaidamin gimbiyata... " yafada mata "gidan ku... " ta fad'a Tana kashe wayar ta, kallon tasleem tayi tace. "mijinki ya saki rashida saki uku... It's only you now... Sai kuma ki k'ara wagewa kowa gidanki ya sake kwace maki miji... " ta fad'a mata, da sauri tasleem ta saki wani irin ajiyan zuxiya tare da lumshe idanuwa Tana cewa. "ummah fad'a sukayi dashi?.. " "I don't know.... In yazo sai kuyi magana.. Amma one thing I want you to know is that duk abubuwan da suka faru is all your fault... Carelessness dinki yaja da kuma kaddara Wanda ya riga fata... Nasan har masu wayau haka na iya faruwa dasu don duk Mai son abinka ya fika wayau da dabara... But you have to be very careful..." "ummah wai wani Abu ya faru?... Did I do anything?.. "ta sake fad'a mata kaman zatayi kuka don iya she's so innocent and free heart da kou daidai da mintu daya b'ata taba tunanin rashida charmed her husband ba, kou sai daya b'ata kawowa ranta cewa asiri ne ba, all she always think of is yarima yafi son rashida ne kan ita. "did you love Aliyu... Ki fad'a min tsakanin ki da Allah... "ummah ta tambayeta, shuru taslem tayi for a moment kanta kasa, sai da Ummah ta maimaita mata tambayar sanann taslem tacr "tunda ya rabu da ita... Yes " "yes what... " "I... Love... Him... " tafad'a Tana boye face dinta kan cinyar ummah, Kanta ummah ta daga Tana cewa "then pamper him... Ki tarairayeshi...kar ki yarda wata taje kus da inda abincinsu yake... Food is life... Small thing zaa saka inda abincinka yake an gama da Kai...keep him save for me pls...kou Mai kai mashi abinci is trusted because he is on oath bazai taba cutar da wani a family din nan ba... Kou kadan we don't let anyhow people into our lives sabida it's bad time...nasan even people close to you can be your number one enemy amma muddin baki da hakkinsu you're free kou sun cutar da kai Allah sai saka maka... AI aminci ba Abu bane na wasa da har zaka cutawa Wanda ya aminta d kai kuma ja tafi free... Dole you must pay the price... So pls take care of Aliyu for me and for your self... Kou kina son wata kishiyar.. " da sauri taslem ta makala mata kafada remembering what She went through a hannun rashjda, "very good... Then ki kula dashi .. Kuma daga yau ban yarda da wata Kawa ba... Banason in samu labarin wata tazo gidanki or anything... Am I clear?.. " ta tambayeta,. Kai ta daga mata kanta kasa as advice da ummah ke b'ata yana ratsarta, ai kou baa fad'a amra about Kawa ba she don't want any girl a gidanta in the name of friend, In short b'ata yarda tayi bakuwa mace ba, she see how wicked people are, she remember yanda rashjda ke saka yarima ya turata kasa, she have seen it all da kou kadan b'ata son sake ganin wata mace a gidanta, banda ajiyan zuxiya babu abinda take saki, "ummah... Ban sake wata kawar... " ta fad'a cikkn sanyin murya, "good girl... Kar ki sake aminta da kiowa... " "yes ban karawa... but ummah I still wonder why auren rashida dashi come to an end so quickly.... Kou Don mun dinga adua always ne... " ta tambayi ummah sounding so childish "it happened to teach people like you some sense... Now bakin yi hankali ba?.. " da sauri taslem tace "ummah nayi... AI kullum ummah sai na zauna nayi tunanin abinda rashida tayi min... Ummah Anya da akwai irinsu kuwa?.. " "sosai ma... Zasu yi tarayya da kai kaman they care... Amma kou kadan basu da single feeling for you... All they care about is themselves... Selfish people are bad... They xan do anything for themselves without thinking abinda zai biyo baya... " "nidai ummah am not selfish kou.... " ta tambayi ummah "yes you're not... So pls take care of yourself and your husband... Don't let third party into your home... " "ni ummah how will I take care of him... You're saying I should take care of him kaman wani small baby... " ta fad'a tan turo baki "AI wajenki small baby ne... You're going to feed him in different various ways... Kar ki barshi da yunwa at all... Yand in ya fita bazaiyi k'wadayin komai waje ba... " "feed in various ways?... I don't understand... " ta fad'a kanta kan kafar ummah but her face is up looking at her "kin manya da abubuwan da Dr aisha ta koya maki?.. " kai ta girgiza mata sanann ummah tacigaba dacewa "AI abubuwan da ta koya maki. Zai maida hankali ki dinga yiwa mijinki... Kinga ba kiwa ta iya wannan sirrin ba... Kuma he won't look out side because he have it all at home... Sanann ki zama Mai yi mashi abincinshi....and make sure you do it alone without anyone's help... Kullum ki tsiro new food da zaki dafa mashi... He should always expect something new ke kuma should be equal to the tasks... " cikin natsuwa taslem ta maida hankali Tana jin abinda Ummah take fad'a mata kuma hakan na shiga har brain dinta suna tasiri, not like before da zaa b'ata advice Tana ji yana fita ta other ear dinta, yanzu natsuwar ta da before ba daya bane, she thinks how it's going to be, yanda zata kula da yarima like yanda ummah take fad'a mata, amma she's shy amma she's going to do her best to please him, wani irin shauki take ji as his love rush back dukda memories of his sight da Rashida hunt her, blocking image din kawai take, cikin natsuwa tace "ummah Insha Allah... Zan yi duk abinda ya kamata... I will be obedient..." "that's my angel... Now kije dakinki ki huta because nasan da ya zo zaku tafi... " ummah ta umarceta, babu musu ta tashi ta koma dakinta, she lay flat looking up and wonders how it's going to be daga yau. (in kika karanta baki biyaba Allah yaisa) Rashida na fita ummah ta Mike Don shiga Bangaren abba, yau Sunday so he is free always, she really need to inform him kan abubuwan dake faruwa, tasan he will be happier than she is. Mahaifiyar rashida sai kiran ummah take amma dayake ummah bata fiya ajiye other phone dinta kusa daita ba ta sani ba, Tana da special line Wanda it's for her family members, shine duo inda zata dashi take tafiya, amma her other line sai dare take dubawa at times taga Wanda ya kira kou messegs at times kuma takan duba da rana when she feels like. Hajiya asiya rasa inda zata saka kanta tayi saboda gani take Aliyu is going to kill rashida, she knows mahaifin rashida yace babu ruwanshi da ita amma she have no choice than to tell him, cikin kuka ta shiga Bangaren shi ta fad'a masho abubuwan da rashida ta fad'a mata Tana k'ara dacewa :" Dan Allah ka taimaka... Talk to his majesty kou Allah yasa yayiwa danshi magana... Amma wallahi Kasheta zaiyi..." wani irin kall0n banza ya watsa nata before saying :"in ma bai Kasheta ba ni da kaina zan Kasheta... Wallahi ban yafe mata da yanda ta lalata Min sunan family ba...she deserve what ever comes her way right now... Tashi ki bani waje... " ya fad'a mata atakaice, "I know she's bad... Amma hannun mutum na rubewa a yarda?... No... She's our daughter... " b'ata kaeasa ba yace "no... Your daughter... " ya katseta,. "Allah sarki... Pls don't let him kill my daughter... I beg of you... " ta dinga begging Don yaje yayi magana da Mai martaba amma sam yace bai San zancen ba, haka ta hakura ta tashi daga wajen Tana kuka sosai. That's mother for you, she can never turn her back on you nor matter the atrocities you commit, amma wasu su rasa wnada zasu raina sai ita, Allah ya jikan uwayenmu da suka riga mu gidan gaskiya. Yanda hajiya asiya ke kuka haka itama ummy take nata gidan Tana kuka, tunda taga message din rashida hankalinta ya tashi, she was trying to suppress the feeling amma blood won't let her, it take her time to. Call rashida amma sai taji wayar na ringing b'ata dagawa, when she called her mummy layinta bai shiga, it was when her phone feel down, ummy ajiye wayar tayi Tana kuka sosai Tana kaico, abubakar na nashi dakin Don har yau abubuwa bai dawo daidai tsakanin su ba, kawai ya bi umarnin mahaifiyarshi yana dan kulata amma sam bai b'ata face kou nuna damuwa kanta, kou kwanciyar aure bai shiga tsakanin su, uta kadai dakinta sai kuka take hannunta kan chest dinta sabida yanda yayi mata nauyi, ta rasa yanda zata saka kanta taji dadi. Mami na dawowa Bangaren ta ta kira ummy, da sauri ummy tayi picking cikin kuka Tana cewa "mami... Na shiga uku... What a day.. " ta fada crying very loud, "ummy... San Allah ki yi magana da mijinki.. Kar ya bari Aliyu ya kashemin rashida.... Pls beg him... Wallahi kou bai Kasheta ba he will hurt her badly... " ta fada cikin tashin hankali "mami... Ya zaayi in fadwa abubakar abind rashida tayi... Kunya nake ji... " ta fad'a cikin kuka "yau ba ranar kunya bace.... Nasan sun dde da sin abinda rashida ta aikata... Royal family aka ce maki fa.. Dan Allah ki yi mashi magana kou kuma ki bani in yi mashi magana.... I called and I heard them talking... He might kill her pls... " yanda hajiya asiya take magana is so terrifying Don kaman numfashinta zai dauke, da sauri ummy ta tashi ta shiga Bangaren abubakar, Tana bude kofar abubakar dake latse latse a wayarshi ya daga kai ya kalleta ya dauke kanshi not minding tears da ya gani a face dinta, kneeling tayi ta fara rokanshi ya bawa Aliyu da Mai martaba hakuri kan abinda ya faru, he looked confused "nifa I don't understand where all this is going... Meye matslar ." ya fad'a face dinshi babu walwala at all, wayarta ta nuna mashi, amsa yayi ya karanta message din before saying "who sent this?." "rashida... " ta amsa mashi shuru yayi for a while as he look at yanda take kuka kaman ranta zai fita. "you mean baku San abinda ta aikata ba?. " ya sake asking dinta, cikin kuka ummy ta fara yi mashi rantsuwar da b'ata sani ba, mikewa yayi zaune feeling bad for the way he treated her all this days thinking she's aware, hannu ya mika mata tayi saurin Kama hannunshi, kan kafarshi ta zauna ya saka hannu ya goge mata face tare dacewa "am sorry for everything... Wallahi all I always think of is kun hada kai zaku cucemu just because mun aminta daku... But I never knew rashida alone zata iya yin such thing..." ya fad'a yana shafa bayanta, kai ummy ta dora kan shoulder dinshi tana cewa "why zan cutar da kai bayan so da kauna ya hadamu... Wallahi ban San hawa ban San sauka ba... I cant ask any human for help sai daga Allah... " hannu ya dora mata kan baki saboda yanda bakinta ke rawa in Tana magana "am sorry... "ya sake fad'a mata "pls kayi mashi magana... Kar ya illahta ta... " ummy ta sake fad'a mashi. "Aliyu won't do that..." ya fad'a yana daukan wayarshi, nan yayi dailing number yarima, lokacin yarima ya gama waya da ummah yayi relaxing ya dora kafa daya kan daya sai sakin ajiyan zuciya yake time to time feeling so free and new, kiran abubakar ne ya dawo dashi hayyancinshi, wayar ya dauka yayi picking ya dora a kunne tare da sallama, amsawa abubakar yayi yace "kana ina?.. " "gida... " Aliyu ya amsa mashi "wane gidan?.. " "nawa... " ya sake amsa mashi, shuru ne ya Dan biyo baya sannan yace "what's happening... " abubakar ya tambayeshi "like what?. " Aliyu ya tambayeshi Don yasan sister rashida is married to him "kai banson rainin hankali... Ina tambayarka kana tambayata?.. " "yaya AI ni van San abinda kake nufi ba... " "you mean nothing is happening a gidanka yanzu?.. " ya tambayeshi sounding very angry "nothing except kanwar matarka poison me... Tayi Charming din ta amshemin Miliyan 25 sanann her culprit tazo har gidan nan Don ta daukemin mota... That's all... "yayi briefing maganar "that's bad... Ina rashida take yanzu... " "Tama nan... Na saketa... But she won't go any where sai ta biyani kudina... " "baka da hankali amma... Ita culprit din Tana ina... " abubakar ya tambayeshi, "Tana waje...i said su zaneta har sai ta fiddo min kudina tunda ita rashjdar ta bawa kudina... " "ita rashida kasa a bugeta too?. " "yaya ban sani ba... " ya fad'a mashi sounding angry "kai zaka ci ubanka... Ni kake cewa baka sani ba... Kunji min mara kunya kai.... " ya fad'a cikin matsanacin fada, wayar yarima ya cire daga kunnenshi yana jin yarima Abu yana ihu ajiye wayar yayi still connected sai fad'a yake mashi, kawai sai ya Mike ya bar wayar, bai kashe ba balle yace he off this phone on him, ficewa yayi while abubakar is still nagging, "kanka ake ji... " was abinda ya fad'a yana fita daga dakin. Hannuwa ummy ta dinga yarfawa Tana kuka saboda tashin hankali, daman tasan cikin yaran Mai martaba Aliyu is the silent one but most stubborn and dangerous one, ta sha jin abubakar yana mashi magana kan waya in a harsh way sai ya gama yace "wallahi babu Mai bamu tough time iron wanna yaron.... " hakan yasa ummy respect him, tunda suke basu taba word guda biyar dashi ba amma gashi yau rashida ta kai kanta, She's like loving the monster in human skin. "ki bar kuka... Let me check his house..." abubakar ya fad'a mata cikin rarrshi, sai lokacin ummy ta samu ta Diana kuka, fita tayi ta kira mami ta fad'a mata yanda sukayi da abubakar, she stopped crying amma kou kadan hankalin ta bai kwanta ba, she won't have single rest of mind until rashida ta fita daga wannan gidan. Hajiya zainab bata gan wannan messegs da rashida ta tura mata ba sai wajen karfe daya na rana bayan ta tashi daga baccinta na safiya, daman haka take she won't sleep sai bayan alhaji ya tafi office in har yana gari, in tafi zata koma bacci zuwa 12 kou 1, Tana fitowa daga wanka taga message din, she was surprise looking at the phone, har yau Tana da number rashida, ganin the message if from her yasa ta saki murmushi tare dacewa "this is just the beginning of your pain... Badai kin yaudare mu ba... Just wait for what happens next... " ta fad'a Tana Jan tsoki tare da dailing number tasleem. Tnx [3/14, 9:55 PM] +234 703 008 7807: 88 Yarima tsaye yayi bakin kofar looking at her not knowing what to do with her, he feels like strangling her to death don yaji saukin abind yake ji cikin zuciya but the name murderer doesn't feet him, yanda tayi kneeling Tana yarfa hannuwa alone is annoying, he is staring at her Tana cewa. "Dan Allah kayi hakuri... Pls don't hurt me anymore... Duk laifina ne.... I want to be with you by all means... Sonka ne ya rufe min ido... I love you sosai... " irin kallon da yarima ke mata while she called love yasa tayi saurin yin shuru, nuna mata yayi baya son jin wannan kalmar daga bakinta, leg daya ya saka dakin hankalin rashjda ya k'ara tashi, duk ihun da take na ganinshi tsaye bakin kofa ne, shiga dakin yayi rashida ta dinga cewa. "pls I beg you... Pls ." ta dinga fad'a Wanda yasa hankalin hajiya asiya dake jinsu mugun tashi, she was talking on the phone Tana pleading amma kukan da rashida take bai bari aji abinda take cewa, yana shiga dakin yace "ina kudina?.. " shine the frist thing daya tambayeta, zancen Amanda is the last thing he wants to talk about because yasan tana hannu, assuming ta dauki motar ta tafi ya dawo bai gan motar ba shine zaiyi hauka, he was so happy da wani important call ya tsaidashi a hanya har ya danyi wasting time da saida yazo ya tafi kafin hakan ya faru, kou kuma in aka ga yana gida Bazaayi abind akayi niyya VA, so some delay are blessings, hannuwa rashida ta fara yarfawa sosai jin zancen daya kawo, she never thought he will talk about this ever again amma sai gashi yace kudinshi tasan he is talking about kudin d ya bata "kudi... " ta bude baki zata fad'a alaman She don't know what he is talking about. " "don't play with me.. " was abinda ya fad'a in anger "you don't know what am capable of. .if you think you know me you're deceiving yourself... I change every second... Now ina kudina... Am asking for the very last time.. " ya fada sounding calm but looking so scary, "Wllahi zan fDa maka... Pls don't beat me " ta fad'a cikin matsanacin kuka, kunnenshi ya kakkabe mata Alaman he is all ears, "badasu... Nayi.. " kallonta yayi ya kurata mata ido alaman mw zanyi maki in samu gamsuwa, irin kallon nan dake nufin what will I do to you.. How will I handle you da zan samu satisfaction, "badawa.... You have some guts.. Who did you give my money... " ya fad'a yana nufota, jikinta na rawa ta rasa abinda zata ce, she wants to say the truth amma taya zata fDa mashi ta bada kudin ne Saboda wacce ta amso mata magani Tana black mailing dinta "waiting... " ya fad'a yana taking another step towards inda take, da sauri taja baya Tana cewa "I wilk tell you... Ka yafemin... Zan fadi... " ta fad'a cikin kuka sosai Tana ja baya kmn taga mutuwa on his feet, "kina b'ata min lokaci... Ina da uzuri da yawa... Ga dya chan waje kun hada baki ta dauke min mota... Tell me ina kudina... Don Wllahi duk inda kija Kai kudina sai kin maidosu... Naira na gugin naira you must return my money... Tell me where's my money!!!? " ya daka mata tsawa, hanyar waje ta nuna tana cewa "yana wajenta.... she asked for it.. " ta fad'a Tana Numa mashi hanyar waje, juyawa yarima yayi san bai gane abinda take nufi ba, "who?.. " ya fad'a tsaye kanta, da sauri tace "ta waje... sun wajen Amanda.... " ta fad'a cikin kuka da tsoro, wani irin wawan Mari ya dauketa dashi before saying "talk fast and in an understandable way.. " ya fad'a, rashjda dtaji sauka Mari kaman saukan wuta a kunnenta tace "wallahi it's with her..let me tell you... " ta fad'a Tana makurewa jikin gado, wayar ta was still connected to na mamanta, marin sa akayi mata yasa wayar ya fadi daga hannun hajiya asiya tamkar ita aka mara, nan call din ta tsinke, hajiya asiya dora hannu tayi bisa Kai ta fara kuka not knowing where to go looking for help don kar a kashe mata ya, before Tana ganin babu ita babu rashida but she can't, no mother can, seeing that message ya mugun tada mata hankali sai kuma magana daita da yanda voice dinta takoma ya nuna she have seen it all, rasa inda zTa saka kanta tayi, cikin sauri ta dauki wayarta taga ta mutu, kunnawa ta farayi Tana Kuka hawayenta na diga kan wayar. "tell me... " yarima ya fada sounding very relax, cikin kuka rashjda ta fara cewa "Ranar dana fara ganin ka...na kamu da ciwon sonka..... I begged anty ummy... Ta yi maka magana.... Tace... Vata iyawa.... I suffered for... Months... Ban da farin ciki...duk duniya ta takoma baki saboda son da nake maka.... A haka nasamu labarin an saka maka biki daga bakin anty ummy.... " Dan dainawa tayi Tana shessheka, yarima was paying attention so attentively because he wants to hear where all this will lead to, "kasa boye bakin cikina nayi dukda she begged me to stay away inyi hakuri Allah ya bani nawa mijin.... I couldn't.... Lokacin ne na hadu da wannan ta waje... Wajen service dinmu daya.... Shine tace... If... I can get close to you . " kasa cigaba da magana tayi sabida kuka da kuma nauyin what's coming next, "stop wasting my time.. " ya daka mata tsawa, da sauri ta cigaba daceWa "ta bani shawaran in kusanci matar da zaka aura don in samu kusanci da kai..." "ita wa?.. " yarima ya tanbayeta. "wannan ta waje... Amanda.. " rashida ta amsa mashi without hesitation, "good continue... " " sai nabi shawaran ta na nemi kusanci da taslem... " "call her gimbiya tasleen..." yayi commanding dinta, da sauri tace. "na hadu da gimbiya... Taslem... She was easy... I pretented to love her... Kawai don in samu kusanci da Kai....i fooled her... " b'ata k'arasa ba yace. "not her.. You fooled yourself... Kina ganin Wanda ya Aminta da Kai is a fool?... No... Kai da kake cutar wanda ya Aminta da Kai is the big fool... You're not wiser than the person who created both of you... You can play wise d wanda kake tare but never.. Ever wiser than wnada yayi ku biyu... Continue my friend... " ya daka mata tsawa sounding so angry with his stammer all over him, rashida sai kuka kawai take as he talks, yana cewa tacigaba tacigaba, abinda take gani a film yau gashi a kanta, itace yau aka ajiye Tana confessing, ina amfanin bakin hali, some people will think AI a novel ne hakan bai iya faruwa, well ba lallai ya faru dake a yanzu ba but believe me it's better ya faru da Kai a nan ka samu shiriya da ka mutu bisa mugun abun kaje inda babu service, "mun shaku da gimbiya taslem sosai amma ban damu Daita na second guda ba... All I want is you... Amma wallahi VA laifina vane.. Amanda ce ta tura ni... " ta fad'a cikin Sabon kuka. "continue... " yarima ya fad'a Atakaice "bayan mun saba da gimbiya Amanda taje garinsu ta amso magani..." zama yayi hearing where this is leading to,charm, before yna ganin ai kou min karfin boka bai isa yayi abinda zai kamashi ba, amma he is wrong, tunda akayiwa manzon tsira ya kamashi kowa na duniya can also be affected. "sai na saka maka a abinci.. " ta fad'a cikin tashin hankali, kai yarima ya dafa as many things run through his mind "what nerve.... What a gut... " shine abinda ya dinga maimaitawa yana shafa kanshi looking so angry and furious, kallo daya zakayi mashi ka gane da akwai anger tattare dashi, kawai yana jin labarin yanda ake asiri a Kama mutu, he have heard lots of hideous stories saboda a palace sanda suke yara duk dare zaa tarasu a basu labarin how the wicked and mean the world is Wanda ana fad'a masu in form of tatsuniya, he winder me aka hada cikin abinda aka bashi abinci yaci, it can be anything "how did you get to my food... " yq fad'a da idanuwanshi da suka koma kaman garwashi, rashida dake kukab abinda zai biyo baya after every thing rasa inda zaka saka kanta tayi saboda tsoro, da akwai moment that nothing will help matter like death and she feel it's now, now is the moment she will want to die than face the rot of yarima da tunda take b'ata taba ganin idanuwan mutum ya koma Kama an zuba jini ciki ba, he really terrify her, "nan... Gidan... Nazo.... Gimbiya never Thought am up to something... So I did it successful... " ta fad'a cikin kuka Tana takure jikin gado, "Lallai matar mutum kabarin sa... Assuming it's poison da shikenan... Tasleem.. Da kece zakiyi sanadiyar mutuwata.....you let lot of stupid and non entity people into my life.... My private perfect life.... " ya fad'a yana mikewa tsaye hannunshi daya kan waist dinshi sai daya saman goshinshi yana shafawa kaman zai dirzo fatar dake gaban goshin shi, at the this moment inda taslem Tana gidan wallahi da babi abinda zai hanashi zaneta for letting him go through all this, but still deep down he thank Allah that he is still alive don yanda family dinsu ke da makiya da abune Mai sauki a bi ta same hanyar a kashe shi silently without any one knowing the real cause of this death, bai san sanda yaje falo ba ya dawo, babu abinda ke tashi sai kukan rashida ke tashi, yasan at this moment any slightest touch da zai yi mata yanzu yana iya Kasheta saboda anger, wani irin zafin kishi yakeji, he know in dai zai bugeta yasan makasarta zan buga which is her heart or her head, sake komawa falo yayi this time yayi kneeling da kafa daya sai ya dora hannunshi kan second knee dinshi dake tsaye sai ka rantse race zaiyi, yanda yake nishi sai ka rantse he is turning into an animal, jikinshi sai rawa kawai yake, "If...i touch you.... You will die.... If I beat her mutuwa zatayi.... " was abinda ya dinga fad'a da karfi while yana falo ita kuma bedroom but she can hear him Clearly, wayarta sai ringing yake but she won't dare pick or look at the call, yana iya tasowa ya bugeta "if I say I will beat her she's definitely going to die.... Why zan Daukarwa kaina zunubin ta bisa kaina.... "shine abinda ya fad'a trying to calm his self, babu Wanda zai bashi shawara to do the right thing right now sai shi kanshi, kullum abinda ummah take fad'a mashi is in har ranka ya baci think before you act, and now that's what he is doing, . "Hmmmm what a nerve.. " ya sake maimaitawa, wanann tashin hankalin is going to kill rashida, she was coughing sosai like zata fiddo throat dinta, nothing scares like being alone with the person you think can kill you, tankar a barka a daki da azaraila haka take ji, kou da fear din da take ji alone ia enough to kill her, her heart beat is increasing by the second sabida seeing him kneel in falo yana magana kaman mad man is so terrifying, ganin ya Mike yasa ta dafa chest dinta sabida abind take ji, bed room din ya dawo yayi tsaye yana kallon yanda idanuwanta sukayi waje sabida tsoro, he knows she's scare of him, zama yayi not even coming closer to her yace "did you know who I am?.. " da sauri ta daga mashi kai "and still you havr the guts to poison me... " ya fad'a sounding a bit calm than before,. "did you know I can get your whole family killed or banish from this town?... " ya sakr asking dinta, still kai ta daga mashi Tana hawaye "kinsan mata nawa suke sona?... Did you know how many love messages I get every day?... Amma ke sai kika kai naki to the next level using innocent taslem.... " ya fad'a yana dora hannu bisa bakinshi with his two eyes closed, kuka kawai take Tana coughing at the same time, duk cough din da zatayi sai taji jini ya bulbula daga jikinta kaman n bude tap "ohhh innocent gimbiyata... You still cheated on her this much amma jiya she saved you from my hands ...bata iya ganin na hallaka ki... She cried and beg for me to leave you... " ya sake fad'a mata, banda kukan nadama babu abinda rashida take jin abinda yarima ke fada mata "assuming you loved her with a single heart she would her been the best friend da zaki samu because her Heart is large and full of gold... B'ata da single evil habit amma you decided to hurt her this much thinking you fooled her... Let me tell you something there's nothing like cheating or fooling an innocent person because what ever you do will surely come back to you one way or the other.... So it's your self you're fooling and cheating... Not gimbiya.... " ya fad'a da idanuwanshi rufe saboda yanda vai gani sosai because of anger, "you married me by using charm tell me meye ribar ki... " ya tambayeta cikin kuka tace. "nothing.... " ta amsa mashi crying to her heart felt "did you know all the time we spent together is a mistake... It's not meant to be.... I curse the day I use my virginity on you....the day I lowered my self to your level... The day my skin touches yours... I curse that day rashida or what ever your name is.... " ya fada out of serious anger That is erupting alk over again as he remember time da sukayi tare da ita da kuma yanda ya dinga treating tasleem, now he knows why he never enjoyed single sex with her, it's because nothing between them is real, kou sau daya bai taba samun satisfaction ba, but one touch daga taslem drives him crazy, "kin cuceni..."ya fad'a voice dinshi na rawa kaman zaiyi kuka but hawaye basu zubo mahsi ba, tears really heal, yasan inda zai samu single drop of Tears da ba karamin sauki zai samu ba... But it doesn't flow easily, "Dan Allah... Ka yafemin... Tell gimbiya ta yafemin.. " "quite!!!! " ya daka mata tsawa as kou kadan bai son jin magana daya daga bakinta, shuru ne ya biyo baya for about 5 minutes before yace "na sake ki saki daya.... biyu ....uku.... But you won't leave this house until your family pay me back all my money dana kashe kanki... Duk kudin dana baki... Da na lefenki....in short kou motar nan in har aka saida bai kai yanda na saya ba sai kun cika.... My dime will not go in vane.... " ya fad'a yana mikewa daga inda yake zaune, kuka kawai rashida ta cigaba dayi as her heart breaks... Yanzu duniya zasu sab what she did... Tasan da wuya her dd ya saka single dime ci Kin kudin da zaa biya yarima, she knows him da tsautsauran raayi, yarima rasa abinda zaiyi yayi ya fice daga dakin tare da kulle kofar, kou kadan she won't leave this house sai sun biyashi kudinshi to the last kobo, he won't let anything of his dime go to waste, yana tafiya yana ganin kokarinshi, he really try da bai doketa ba, nothing Is good like keeping calm in rank ya baci, ba karamin sanyi yake ji da Allah ya bashi ikon danne zafin zuciyar shi, fita yaso yi zuwa compound anma sai ya tsaya, yana jin ihun Amanda daga inda yake tsaye a main falo, kou kadan he is not going to touch her with his hands Don b'ata kai wannan matsayin ba, but she will vomit all his money Don kou sisi ba zai and mata ba, hanyar bedroom dinshi yayi Don ya kira ummah ta fad'a mata abinda ke faruwa sai kuma ya tuna wayarshi na cikin motar shi, da sauri ya fito yaga Ananda sai fighting dinsu Umar take wai dole su barta ta tafi, yarima na fitowa yaga duk kayan jikinta sun yage da alaman she's trying to run su kuma suna hanata, "Umar!!!" yarima ya kira Umar, da sauri ya taho da gudu, "beat her until she vomit my money.... " ya fad'a masu atakaice, da sauri Amanda dake nishi da hawaye eyes dinta tace "which money... bata fada maka what happened ba... " "I know... " y fad'a walking towards his car, "qnd it's all your fault... You're going to pay for what you did.... Kou kadan bazan hadaki da hukuma ba... I will handle you my self... " ya fad'a yana bude motarshi, wayarshi ya fiddo ya maid motar ya rufe, AI Umar yaji dadin umarnin da yarima ya bada because amanda Tana acting kaman Tana iya dukan su hudu, kafa suka fara saka mata ta koina, yarima dake tafiya cikin takama ya kallesu yace. "kar ku tabata da hannuwanku.... Belts kou dorina zaku dauko... Such people carries lot of horrible diseases....so ku samu Abu ku dinga buga mata har ta fiddo kin kudina... " yayi commanding dinsu, ihu Amanda ta farayi as tasan her power is worthless, gani take kilan yau Kasheta zasuyi, kneeling tayi as she see Umar run into their room. Don samo abun bugu, banda magiya babi abinda Amanda takeyi, bakin kofar main falo yarima yaje ya tsaya yana kallonsu, sai da ya jira yaga Umar ya fito da belt irin na securities Mai karfe a both side sannan ya shige ciki, Amanda na ganin abinda ke hannun Umar ta fara rokonshi kar su tabata amma ina, rabawa yayi su hudu kowa da nashi a hannunshi suka fara sakar mata koina, banda ihu babu abinda ke tashi, inda Unguwar na da yawan mutane da ba karamin taruwa zasu ba saboda yanda muryar Amanda ke tashi Tana yarensu Tana magana da turanci Tana magiya amman hakan bai hanasu buga mata belt dinsu kuma wajen karfen suke buga mata. Yarima komawa yayi cikin part dinshi yayi relaxing kan kujera sannan yayi dailing number ummah, bayan few ringing ummah tayi picking Tana cewa "fav baccin ne ya hanaka zuwa breakfast gashi har lokaci na kurewa?.. " ta tambayeshi, "sorry ummah..na dawo gida... Ina gimbiyata... " "Mara kunya... Yanzu ta shiga dakinta... She asked about you... " da sauri yace "really?... " "yes... " ta amsa mashi "hmmm ummah it's the best thing I heard in a while.. " ya fada mata yana lumshe idanuwa , "me kaje yi gida... Kou har ka fara missing matarka rashida... " ta fad'a Don jin abinda zaice, ummah ta koma kaman irin yara yanda take magana purposely Don taji abinda danta zaice, she's paying very good attention to what he does. "ummahna kenan... Hmmm if you see what happened in this house today.. Wai ummah magani rashida ta sakamin a abinci...." bai k'arasa ba ummah tace "what?... Who told you that... " ta fad'a kaman b'ata San abinda ya Faru ba,. "da bakinta ta fad'a min... Ummah Allah ne ya so ni....assuming maganin mutuwa aka saka min fa... Da shikenan na mutu kou... " ya fad'a cikin sanyimurya, hawaye ummah taji ya fara taruwa idonta, She's so happy Tana witnessing wannan rana, ta godewa Allah as na danta bai zama na har mutuwa VA, so many people never get their real people back, Wata hisabin sai a chan, kofa aka bude taslem ta shigo sai faman ture ture baki take wai Tana fushi ummah ta goyi bayan yarima, ganin ummah zaune da tears a eyes dinta da kuma waya a kunnenta yasa ta natsu ta zauna Don taji da wa take waya da har hawaye suke neman zubo mata. Thanks[3/14, 9:55 PM] +234 703 008 7807: 90 Tasleem dake zaune kan gado ta dora hannu daya kan daya sanann ta legs dinta sama pillow jingine da gado ta zurfafa cikin tunanin if she can really do what Dr Aisha told her ba tare da jin kunya kou nauyi ba was brought back da ringing din wayarta, d sauri ta dauki wyar ganin mum dinta "Bestyna what's happening ne... Yanzun nan nake ganin messages din rashida... " zama tasleem ta gayra jin mum dinta ta ambaci rashida "mummy... Wai rashida tayi maki magana?.. " "yea... She texted me wai in baki hakuri that she's dying.. Blah... Blah blah... What's happening... " hajiya zainab ta sake asking dinta. "wallahi mummy ban sani ba... Amma naji yana fadawa ummah kan waya wai ya saketa...kuma jiya ya doketa sosai kaman zai Kasheta.. Har ya hada Dani... Wai don na fita ban rufe kaina ba.. '" ta fad'a Tana turo baki, "you mean he beat her yesterday shine kou ki fadamin.... Lallai my besty have changed... But pls don't hide things from me... Kindai San baki da aminiya kaman ni because I can never turn my back on you... " hajiya zainab ta fad'a cikin excitement saboda yanda yarta tayi hankali lokaci guda "yes mummy... " ta amsa mata atakaice "dear now dai an saki rashida... It's unbelievable... " "mummy ni tausayi take bani... Jiya you need to see how he beat her ...kuma a compound maza suna kallo... Nidai sometime black mamba bai da hankali... " ta fad'a Kama zatayi kuka, "ke baki ganin yanda tayi maki...ta shige maki kuma ta cuceki... AI alhakin ki ne ke bibiyarta... Bata gan komai ba tukun... It's just the beginning... " hajiya zainab ta fad'a mata, ajiyan zuciya taslem ta saki before saying "mummy nasan she hurt me sosai amma wallahi dukan d yayi mata jiya alone have paid me... Kou a haka ya barta yaisa... Ni wallahi tausayi take bani... Nasan she did all Sje did because she loves him... Ni kuma ina da wnada mutane ke hauka kanshi amma sam ban gani...it's all my fault to begin with... " Da sauri hajiya zainab da jikinta yayi sanyi sabida yanda taslem dinta ke magana with maturity tace "baby it's mine. Nice da laifi ba ke ba... " "haba mummy Meye lefinki...all you do is show me love... " "yes... But too much love... Sonki ya rufe Mani ido that banyi bringing dinki up in the best way ba... " baki taslem ta tale kaman zatayi kuka tace "but mummy you tried... " "no my love...i didn't... Bai kamata mu Iyaye mata muna barin son yaranmh yana mana yawa har ya kaiga barin yaranmu babu kwaba ba... I never show you limit to anything.. ..ban zaunar dake na nuna maki illan bakinmu ba... All I do is spoil you with exccesive love...but am sorry... " kuka taslem ta farayi Tana cewa "wayyo mumnyna... You tried pls... Ni bazan taba ganin laifinki for loving me ba... I have learnt all I should learn... Pls stop blaming your self... Hakan yana saka Zuciyata ciwo sosai... " ta fada cikin kuka. Murmushi hajiya zainab ta saki jin yarta talking with so much sense in her "you have learned... And we have rashida to tnx for that... " hajiya zainab ta fada Tana murmushi' dariya taslem d face dinta ke jike da tears ta saki tare dacewa "yes mummy... she really dealt with me... I pray no body should go through what I went through... Mummy wallahi I wonder how I survived...kullum gani nake kaman bazan tashi ba... " "baby you look fragile amma Wallahi you're strong... Many wont go through such trauma alive... Wasu sai sun samu tabin kwalwa... It's not easy being disappointed the way you were disappointed... Amma the good thing is da akwai ranar ramuwa... Kinga ke bak'i cuci kowa ba an cuceki... Think of it shi wanda yayi cutar ya zata kasance mashi?..bakayi ba anyi maka so in kayi naka sai y zama worst.... So mutum yayi abinda ya gandama... Shine da girban abunshi VA kowa ba... Now look after all the way rashida treated you... Wa gari ya waya yanzu?. " "ita... " tasleem ta amsa mata calmly, "then it's always good to be... good... kinsan mutum vai Tana dana sanin hali na gari nor matter how little amma danasani na tare da mugu Wanda ke lalata na wasu... So dear your time of trial and tribulations is over Insha Allah..." hajiya zainab ta fad'a mata kaman Tana magana da kawarta. "amin mummy.. " "baby yanzu kina gidan ummah dinki kenan kou... She sees you more than me now. Gashi inason ganinki sosai... I want to give you some advice kuma nafison in ganki kusa Dani... " ta fad'a mata "mummy sai in taho yanzu... " bata k'arasa ba tace "aa... ai ba ke keda kanki ba. ...you know ba lallai mijinki ya yarda ba... " "no mummy zai yarda.... zan fadawa ummah sai in fad'a maki... In zanzo... " "da ki bari tukun.." "ni mummy no... U want to see you...let me call him kinji... " "OK my love... Allah yasa ya yarda... " ta fad'a tan kashe wayarta... " Ummah Tana shiga bangrean Mai martaba inda yake hutawa ranar Sunday kasancewan bai amsar baki ranar, it is his resting day, yana relaxing a wata lambu dake bayan personal chamber dinshi, ba kowa ke da izinin shiga wajen ba sai matanshi, suma not all, he always have lone time sipping exotic juice da kuma reading news papers, yana zaune kan resting chair Mai ado sosai, babu kaya masu nauyi jikinshi sai jallabiya da wasu simple shoes Mai kama da slippers but elegant and classy, face dinshi dake da medical glasses, wata tray ne kusa da table dake kusa dashi babu komai ka sai ruwa da fruits tare da kwalin exotic juice, sallama hajiya amina tayi ya daga kai ya amsa mata tare da ajiye glasses dake face dinshi yana kallonta wearing a smile, yanda yake murmushi da ganinta sai ka rantse wani young man ne, da alama sunyi soyayya sosai da yarinyarsu, itama murmushi ta saki ta karaso ta zauna, cup dinshi dake rufe da juice ciki ya dauka ya mika mata tayi saurin amsa ta kurba ta ajiye ta maida ta rufe before start saying "yau is the happiest day of my life... It has really happened.. " ta fad'a out of serious excitement wnada Mai martaba ya rasa rabon da ya ganta hakan "bani Insha... The story that got you this excited must be very good... " ya fada yana gyara zamanshi, Nan ummah ta bayyana mashi exactly abinda yarima ya fad'a mata, da sauri ya Mike yana hamdala yana cewa. "it's time to teach the whole family a lesson... Sai na sa sunyi dana sanin aikata abinda sukayi...i will show them they shouldn't temper with family Like mine in their next life... " ya fad'a out serious power da zaka ganj Aliyu really inherited some from him, "AI baka San wani Abu ba... Her family are not involved.... " bata k'arasa ba Mai martaba yace "I don't care.... I will punish them... Ai tarbiyar da akayi mata ne... when a child brings good name it goes to the parent so is bad name... Don haka sai na sa sunyi kuka da kansu... " ajiyan zuciya hajiya amina ta saki before saying. "ka manta Mai kyau na fita daga mara kyau kuma mara kyau daga Mai kyau?... As am speaking to you Aliyu yana chan yana maganin su... Don't you think hakan ya isa?.. Old don't involved her family...nasan basu San komai ba... She should be punish alone.... Yaran ne kana haihuwar su baka haihuwar halinsu...kawai sai adua... " "are you saying in bar wannan family din haka nan without showing them sunyi wasa da family dina,?..." "ranka shi dade kayi hakuri... kasan danka ma ba sauki gareshi ba... Can you believe bayan ya saketa now he is saying sai an biyashi every dime he spent on her before yayi releasing dinta?.. Bayan I had itimate affair daita... I even pleaded ya barta amma sam yaki saurarona... So pls ka bar shi ya hukunta su da kanshi..." ta fad'a mashi, shuru yayi yana girgiza legs alaman he is not convinced at all. "Allah ne ya rubuta hakan a kaddaran yaron nan... Don haka pls don't add salt to the injury... You know very well Aliyu ba kanwar latsa bane... He will do what he thinks is the right thing... Kawai let him handle them har suyi hankali... Amma dont judge parents dinta da laifin yarsu... Remember kai adalin sarki...don't dp something to change that... " ta fad'a mashi cikin lafazi masu sanyin sauraro, ajiyan zuciya yayi not saying anything, idanuwa ya lumshe as temper dinshi na sauka ahankali, "nayi mashi maganar ba sai sun biya ba... " bata k'arasa ba yace "don't even go there... You said a barshi yayi dealing dinsu.. Then let him... Kuma ita yarinyar data amso maganin should be punished thoroughly for messing with this family... "ya fad'a sounding tensed, haka dai ummah ta dinga rarrashinshi gana bashi baki, da kyar ta shawo kanshi amma still yana kan bakanshi na cewa kar a barsu har sai sun biya to the last kobo. Yarima na fita compound ya tarda ana ta jibgar Amanda da tun Tana ihu ta daina sai jesus kawai take maimaitawa thinking miracle will happen, bata yarda this is real ba har sai da taga sun fasa mata goshi da karfen belt jini ya fara zuba, dafe goshinta tayi Tana cewa "you people will kill me.... I will die... Pls enough..." ta fada cikon matsanacin wahala as mazan ke jibgar ta babu control, duk jikinsu babu Mai jin tausayinta, they are beating her black and blue, ba kamar Umar, tuntuni kayan jikinta ya barke leaving her with nothing but bra da fatarta daya sha cream, sai ihu take, jikinta yayi ja sosai, She's very greedy, inda babu greediness tattare daita da bazata yarfa a doketa ba zata bada kudin, tun kudin farko data amsa wajen rashida suna account dinta, she have about 29 million naira a gidanta amma gani take it's better su zaneta su barta da ta bada wannan kudin, kou kadan bata iya bada wannan kudi ta dawo square zero, plan dinta was to have about 50 million sanann ta bar Nigeria ta tafi turai inda zata fara new life da kudin mutane not minding abinda wayanda ta cuta zasu fuskanta, daman haka wasu suke, da zarar they will be happy shikenan, kou duniya zata lutse indai badasu ba then babu ruwansu, they will be happy not matter the crisis going around them indai bai shafesu ba, that's total selfishness, ka tuna duk halin daka gan danuwanka yau it can be you tomorrow, so be easy on them and help tje way you can, don't pay deaf ears to your sister or brothers problem Don ke da kike dashi ba rawa kikayiwa Allah ya baki kou ya baka ba, we know nobody can save all but Allah but pls kar ka bari na kusa da kai ya mutu da yunwa while ke store dinki na cike da abincin shekara uku, remember Wanda ka bada shine naka, all the one you're eating is going to toilet. Tana ganin yarima ya fito ta Mike daga kwancen da take Tana. Nishi almost naked ta fara bashi hakuri Tana cewa. "she didn't give me any Money...she's lying on me... Pls kar ka bari su kasheni I beg of you... " ta fad'a Tana rike da goshinta dake kumbure yana bleeding, kallonta yarima da ya maida two hands dinshi baya yayi with no single drop of pity or wata feeling in him, "ke... Baki bugu ba... You will give me my money.... Ki sani in an kasheki an kashe banza.... I have I dungeon they will bury you inda babu Mai sanin you ever survived... So if you prefer dying good.. Amma bazan bari su sassauta maki ba har sai kin bani kudina... " ya fad'a atakaice yana juyawa, sake juyowa yayi ga Umar yace "beat her till she confess where my money is... Kuma Kunga wanann gate din... Kar ku budewa kowa... Kou da kuwa Mai martaba da kanshi zai zo ban amince a bude ba... Duk Wanda ya bude Mani gate yasan ya fita ba sai ya sake dawowa ba... Am I clear?.. " with total authority, "yes sir... " suka Amsa mashi, juyawa yayi hankalin shi kwance while Amanda is shouting and begging for mercy amma Kou a jikinshi, yana da tausayi sosai despite his stubbornness amma if he decided to pay deaf ears babu abinda zakayi ka bashi tausayi, he won't care if you're dying or living wanann shine policy dinshi, Bangaren shi ya koma without looking at inda rashjda take, kou kadan bai damu da ita ba anymore, he is really free now, all he knows is hatred towards her, yana komawa yace "wannan ya gama nagging din? " ya fada yana daukan wayarshi, gani yayi an kashe kirar, dariya yasaki tare da daukan wayar still saying "ka gaji kenan... You want to give me rule in my own situation..." yafada yana shiga bedroom dinshi, ajiye wayar yayi ya shiga wanka, duk yau bai saka komai a baki ba amna bai jin yunwa, fitowa yayi daure da towel thinking of tasleem, wayar shi na fara ringing kuma sai yaga She's the one, murmushi ya saki yana picking "kina yawo a raina ina yawo a ranki... What a coincidence... " ya fad'a calmly "nidai am not thinking about you... " ta fad'a kaman Tana koyan magana, dariya yayi feeling himself at ease yana cewa "really...naji.. Why did you call me tou... Kou kina son jin yanda mukayi da kawarki... " "ni ka bari... Ban son ji... AI matarka ce... Komai MA Kunayi... " ta fad'a remembering the view of both of them, dariya ya sakeyi yana cewa "ke dai wannan sight din ya tsare maki ido... Don't worry it's your turn... And I will make sure kin manta sunanki... " shuru ta danyi before saying "nidai Inason zuwa wajen mummy... " "me zakiyo... Kina son fara yawo kou... " ya fada sounding a bit angry "aa... I miss her..." ta fad'a mashi "tou masu uwa.... Who will drive you... Kou zaki jira in na gama muje gidan tare..." Bai k'arasa ba tayi saurin cewa "pls no... Zanje da kaina...zan hau keke... " "lallai hajiya... Baki hawan public fare... " ya fad'a mata cikin command, "tou zan. Fadawa driver ummah ya kaini... " "alright... Kar kiyi mashi magana... Let me call him... And make sure by 4pm Kinyi ready zanzo daukanki.... Kuma of you like kije kina cire hijab a compound tunda ba ciwon kanki kika sani ba... " ya fad'a cikin kishi, baki ta turo Tana hararan wayar kaman yana kusa daita, kashe wayar yayi bayan kaman minti biyar ya sake kiranta ya fad'a mata ta shirya yana jiranta a cikin mota. Da sauri ta kira mum dinta ta fad'a mata she's coming, hajiya zainab was very excited kaman zatayi bakuwa daga villa, har taslem ta shirya ta fito ummah bata dawo ba, haka ta fice zuwa gidansu. Wajen 1 ta iso gidan, direct Bangaren mum dinta ta je walking ahankali ba kaman yanda take wanann rashin hankalin ba, rungumeta hajiya zainab tayi tare da dagata sama kaman wata yar baby. Sai da ta dafa mata abinci taci sanann zaunar daita Tana bata advice kan ta kula da mijinta, "mummy kema kin Fara maganar in kula dashi.. Dazun ummah ta gama fadamin nata... Har da cewa in ciyar dashi... " "yes... Kar ki bar mijinki da yunwar sex.... Make sure you satisfy him in every way... " shuru tasleem tayi thinking about sex "kar ki yarda ya fita yana jin shaawa... " "mummy ni Yazaayi in San yana son sex tou... " "most men suna son morning sex... Ki dinga bashi every morning kafin ya fita, duk healthy man zaki sameshi da morning erection,..." "wai bai da zafi ne?. " taslem ta tanbayeta sounding funny "Nima ban sani ba... Kawai zakiji yanda yake... But pls take care of him... Sannan inason muyi maganar was important abubuwa Wanda yake damun mata da yawa yanzu, shine maganar kawowa da maza keyi before mace ta samu natsuwa... Kuma in har namiji ya samu natsuwa babu sauran amfani da zai maki... Most of mata basu samun shaawa on time... At times da akwai matan mijin na releasing lokacin ita zata ji sha'awar sex din,... And most men don't want you telling them they don't satisfy you because zasu dinga maki kallon harija...so you can cure him of That without telling him... Abinda zakiyi is is ki samu cucumber dinki da green apple dinki kiyi blending a blender sai tace ki saka zuba spoon daya da kuma powder cinnamon... Make sure he drinks this first thing in the morning kou da night before ya kwanta bacci....yasha for two weeks and you will see good results..." tasleem sai lumshe idanuwa take tana kallon ta, bata gane bayanin ba but she doesn't want to ask mire question Don kar yayi looking silly, "ana hada banana daya da lemon da chocolate ya zuba yayi blending so if you want you can add zuma which is optional, shima it's good... Shima first in the morning kou kuma da night kafin mutum ya kwanta, Kinga zaki dinga bashi magani biyan bukatar ki bai sani ba... " "ni mummy banso... Bazanyu mashi ba... " tafad'a cikin shagwaba, "naji... Sai kuma turmeric da ginger da Black pepper dan kadan shima har satin biyu kou kuma promogrante juice wato rumma ki saka watermelon da lemon if you want you can add cinnamon sai kiyi blending... It's all medicine... " haka ta dinga fada mata secrets da zata iya solving marital problem dinta a gida without seeking for doctors advice. Yarima kam wajen karfe biyu ya shirya ya fito, Amanda na kwance kasa sai nishi kawai take, sai da suka tabbatar kou magana bata iyayi sannan suka barta, she was still silent, kou bude idanuwa bata iyayi, kusa da inda take kwance ya je ya saka kafa ya dan tabata, da kyar ta daga kanta. "so you won't give me my money... " was abinda ya fad'a mata looking at her miserable body,. Kanta ta maida kasa, ya lura Tana da taurin kai sosai, he believe there's no way zata kashe 25 millionaire in few weeks, so yasan dole da akwai saura, "Umar bani wuka... " ya fada da karfi sounding very real kuma da turanci, AI nan Amanda ta mike zaune Tana cewa "no knife pls... I will give... You... Your money.... No knife... " ta fad'a giving up, "Umar I said give me knife... Let me slice this bitch in pieces.... " ya fada da karfi, da gudu Umar ya shiga ciki ya dauko wuka kato na yan gadi, Amanda sai Jan baya take, she was so scared of this, ganin wanann wukan alone gives her more pain and fear than all the beating, "I swear... I will give you... All the money... In my house... I have...29...million.... " ta fad'a mashi cikin matsanacin kuka da tsoro, wukan yarima that is well dressed ya amsa ya rike yace "suna ina?.." ya saka mata tsawa looking like a real terrorist, "gida... " ta amsa mashi, "I remember kece a quarter dinmu...."ya fad'a in a tune That sound so terrifying, da sauri ta daga mashi Kai , "now zaa aje a dauko a gidanki... If it's complete you're free... If not you're dead... " ya fad'a mata, motar rashida ta nuna alaman keys dinta na ciki, umar ne yaje ya dauko keys din Aliyu ya fad'a mashi inda quarters din yake yace ya je ya dauko kudin, in sun cika ya kirashi a waya. Kuma ya sake umartarta sauran kar su bar kowa ya fita kou ya shiga gidan. Motarshi yashiga ya bar gidan, Amanda na kallo Umar ya tafi Don dauko kudi daga gidanta. It's just like going back to Square zero again tnx [3/14, 9:58 PM] +234 703 008 7807: 91Yarima na fita yaga yarima abubakar cikin mota ya taho, Kai ya kauda gefe kaman bai ganshi ba, sai horn yake mashi ya tsaya amma sai yaki tsayawa, da farko yayi slowing down kaman zai tsaya amma sai ya k'ara gudu, yarima abubakar gidan ya je yana ta faman fada yanda Aliyu ya rainashi despite da akwai tazara tsakanin su sosai ba kadan ba, knocking yayi amma kaman ba kowa gidan, ta dan space dake akwai ya leka yaga Amanda dake kwance kaman gawa, hankalin shi ne ya tashi yana mamakin rashin mutuncin Aliyu, he saw one of the securities amma yana knocking kou motsi baiyi balle yayi kokarin bude mashi "wai baku jin knocking da nake ne... " ya daka masu tsawa pipping at them, "ance ba shiga da fita... " was reply din daya daga cikin su, ran abubakar mugun baci yayi, he was so furious that he hit the gate so loudly sanann ya shiga motar shi ya bar gidan, inda rashjda is not involved kou kuma baison farantawa ummy da babu abinda zai sa ya shiga wanann case din har Aliyu ya nuna mashi rainin hankali face to face, amma he have hurt ummy so much that he want to save rashida daga hannun Aliyu because yanzu he knows Aliyu mugu ne na gidan gaba. Aliyu palace ya nufa don ya samu yaci abinci before yaje daukan tasleem, shima abubakar palace ya nufa don ya Kai karar Aliyu. Yarima bai tsaya koina ba sai Bangaren ummah, yana shiga ya rungumeta har da kiss a gefe cheeks dinta looking very happy, itama kiss tayi mashi ya lumshe idanuwa Cikim so much excitement and love, cikinshi ya shafa yana cewa., "ummah yunwa... " "let me telk them su kawo maka abinci... " ta fad'a Tana kokarin mikewa, da sauri ya riketa yace. "no let me tell them... " ya fada yana maidata ta zauna, "I want to tell them su hado maka delicious food... Yau cikin farin ciki nake... " ummah ta fad'a mashi Tana mikewa, riketa yayi hannunshi cikin nata suka shiga kitchen ta fad'a masu abinda zaa hada mashi suka koma ciki, zama yayi gabanta sai kallon juna suke suna da magana kaman friends,. "fav pls let that girl go... Kasan dai Allah loves you da ya takaita abin... Did you know many people did not get out of this on time?... Wasu ma asirin na cinsu suka mutu... So pls kayi hakuri ja barsu da Allah... " "inaaaa... Sam.. Sai sun biyani... I won't let them go... Ita culprit din tace Tana da 29 million a gidanta... So nasa a dauko min... Ita kam wannan yarinyar rashida bazata bar gidan ba sai an biyani all I spent.... Har kayan dakin dana k'ara mata sai sub biyani kudina... That's her bail... If not zan dinga dukanta... Zan zaneta morning afternoon and night until they pay... " ya fad'a sounding just like his father, "true son of his Father... "ummah ta fad'a cikin zolaya as she touches his cheek, murmushi kawai ya saki yana kwanciya tare da dora Kai kan kafarta, "ummah hope yanzu dana saki wannan I can travel with tasleem kou... " ya tambayeta, shuru ta danyi for a moment before saying "dear na I don't buying the idea of wanann honeymoon a zauna a hotel room kan gadon da baka San mutane nawa suka zauna ba...while kana da gadon da babu Wanda ya taba kwnaciya Kai sai Kai da kanka... Sanann aladace ta yahudawa wanda mutanen mu ke dauka yanzu... So why not ku zauna nan in yaso sai kuje yawon bude ido without starting first sex dinku a hotel... " shuru yarima yayi yana kallonta, indeed he loves what she just said, bai taba kawo wannan ranshi ba, kou sau daya bai taba tunanin hakan ba, dan bata face yayi thinking of people that have been on the same bed he would have had taslem, same bed sheets because yasan zaasuyi repeating zanin gado, sai squeezing face yake many things running through his mind "mutum Nada muhalinshi Mai albarka hakan nan a tafi kasar waje a samu ciki a hotel room... You know most of our problem yanzu Mune muke janshi da kanmu... Aure babu albarka because Allah yayi alkawarin duk wnada abun alkhairi ya sameshi yayi kade kade da raye raye sai ya cire albarka dake cikin wannan abun... Imagine yanzu mutum zaiyi aure an dauki millions anyi dinner anyi party wasu ma sanadiyar haduwansu ransr zasu aikata zina tell me how wannan auren zaiyi albarka...inda masu kudin mu zasu gane ransr bikinsu su kou na yaransu su dauki kudin da zasu kashe wajen dinner su rabawa mabukata da wannan auren ya fi albarka da karko saboda adua... " yarima that is listening so attentive was so happy nothing like that happens a ranar auren shi da taslem, now he thanks Allah for that, a nashi rashin hankalin he always think that ransr da zaiyi aure he will make it an elaborate one, but babu abinda ke elaborate kaman ka tara masu nema ka basu kyautar kudin da zakayi party, ka bawa Mai abinci food while others are hungry, duk Wanda zaizo wajen party Mai kudi definitely shima Mai kudi ne so babu abinda zaka bashi yaci da bai taba ci ba, wasu sai su kashe over 50 millions a event na biki kawai, let me tell you in aka daura auren, then you decide to give out wanann millions din to 50 people kaga each na 1m each, if 100 people 500k each, if 200 people kusan 250k each, tell me if mutane 200 da ka farantawa a ranar aurenka sukayi maka adua why will such marriage fail saidai iko daga rabbi, amma bana mutum ba, but yanzu everyone dream of a big wedding, kuma bashi bane auren fa, dinner na rana daya ne aure fa. "ummahna ni wnada yafi bani mamaki shine wanda yake birthday ya kashe kudi da yawa saboda celebrating, abinda na lura kuma da birthday is getting closer to the grave... Kuma baka San ya wajen yake ba.. Why should you celebrate such day..." yafada looking at face of mum dinshi with joy "my dear AI wasu rashin tunani ne... In ba haka ba misali kayi shekara 30 kuma kana da sauran 10 if you're lucky... Meye abun celebration ciki... Kawai dai Allah yasa masuyi su gane... " ta fad'a mashi Tana fada kanshi, (banga abun celebration a birthday ba because some of the pictures you take can be you use on your obituary, did you ever think which of my picture zaayi amfani dashi when am no more... It might be some this picture you spent so much for dressing up looking your best, advice ransr birthday give tnx to Allah dayasa kaga wanann ransr then kayi sadaka, kayi celebrating with the orphanage kou motherless babies home, wannan shine elegant birthday ba photo shot ba, wasu will be like AI ina sadaka da sauransu... My dear na Allah give you ooo Kima sadaka bai taba yawa but extravagant spending yana yawa. ) Ummah gaskiya ban zuwa honeymoon but will promise to take her out... So zamuyi tafiya but rabbi see my heart ba honey moon zamu ba yawon bude ido zamu... " bai k'arasa ba aka bude kofa, abubakar ne ya shigo looking very Angry kou sallama baiyi ba ya nuna Aliyu ya fara cewa "kana hauka kou... " ya fad'a cikin fushi sosai, mikewa zaune Aliyu yayi tarw dacewa "toufa... " "Kai kana hauka zaka shigomin babu sallama... " ummah ta daka mashi tsawa, sauke gaze dinshi yayi ya kalli ummah yace "sorry.. Amma wanann dan burouban fav din nan naki si very stubborn and annoying... " "wannan ba reason bane da zaisa ka shigomin babu sallama... "ummah ta amsa mashi yarima kam yayi shiri kaman baisan abinda yake fadi ba, sai ka rantse bashi ne ya batawa yarima abubakar rai ba because of how peaceful he look, "now go back and ka shigomin da rahama... " ummah ta sake daka mashi tsawa, kaman bai so ya fita Aliyu ya bi bayanshi da murmushi Wanda cikin seconds ya gushe, shigowa abubakar yayi da sallama kaman he is coming in For the first time ummah ta amsa Ciki ciki yarima kam. Ya amsa mashi normal, harara abubakar ya watsa mashi ya durkusa ya gaida ummah ta amsa cikin bacin rai, shi kuma yarima ya gaidashi, a fusace ya juya gareshi yana cewa "Kai wallahi sai naci ubanka kana rainamin hankali... Ya zaayi in kiraka Ka barni ina magana kaman mahaukaci sanann kana kallon na wuce gidanka ban da mutuncin da zaka tsaya mu yi magana and you ordered yoir guards kar su barni in shiga gidan... " abubakar ya fada kaman zai fashe sabida anger, yarima sai lumshe idanuwa yake cikin peace of mind kman bashi akewa nagging ba, shuru yayi not responding to his words, "wai meke faruwa ne zaka cika mutane da surutu... " inji ummah, nan abubakar ya fada mata All that happened "instead of ka zaunar da kaninka kuyi magana ta fahimta... Shine zaka zo kana wannnan ihun... " ummah ta fad'a looking at abubakar, "AI ummah sam yaki bani hadin Kai... As I said gidanshi fa naje yana ganina yayi kaman bai gani ba ya wuce... Yanzu dai ki fada mashi ya bar rashida tunda ya saketa.... " "wai yaya ya zaayi ni da gidana kuma kazo kace zata shiga cikin affairs dina kayi tsumu tsumu.. Ni ban barin Rashida sai sun biyani all I spent down to the last kobo... " Aliyu ya fad'a mashi yana hade rai kaman yasha madaciya "umma listen to what he is sayimg...maimakon ya godewa Allah da nothing bad happened sshine kake wannan maganar..." "lallai ma yaya... Wato nothing bad happened....kana ganin yarinyar ta gusar Dani daga hankalina for months...making me misbehave and maltreat my wife kuma you're saying nothing bad happens.... " mikewa aliyu yayi yacigaba dacewa "wallahi rashida b'ata barin gidan nan sai an biyani kudina... " "Dan ubanka babu moruwar da kayi daita da zaka biya everything... Don't you sleep with her?.. " abubakar ya fad'a sounding angry, saliva yarima Aliyu ya tsartar gefe guda before saying (kika karanta baki biya ba Allah yaisa) "I curse the day I lay my humble self on her... I curse the day danayi tarayya daita.... If you care about her so much pay for her amma kasan kou abba bai isa yasani ya bar wanann yarinyar without paying my money ba.. Kuma wallahi I will beat three times daily har sai an biya kudin...." Aliyu ya fada sounding angrier than abubakar, ummah was just looking with out saying a word, duk sun cika mata kunne da loud voices, "haka dai kace kou... Let's see... " inji abubakar dake juyawa angrily, "good let's see... " Aliyu ya amsa mashi yana komawa ya zauna, ficewa abubakar yayi ya bar wajen, Ummah dora hannu tayi kan shoulder din Aliyu dake nishi looking very upset tace "pls fav reconsider... Of anything ya samu wannan yarinyar in the process of your punishment wallahi naka laifin zaa gani. Nobody will listen to the real fact... All the blame will be on us..." b'ata k'arasa ba ya janye daga gareta yana cewa "nidai ummah bazanyi kaffara ba...kou yau danaje ban tabata ba because of you amma Wallahi sai sun biyani... " ya fad'a atakaice. Abubakar bai tsaya koina ba sai wajen abba dake wajen hutawar sa, nan ya fara fada mashi komai cikin fushi irin Aliyu ya rainashi da sauransu, saj da ya gama abba yace "wannan anger din na Meye.... Let me tell you something... Arzikin mahaifiyar ka wannan family din suka ci... If not I would have teach them an unforgettable lesson... Da har matarka sai ka rabu daita because bamu hada zuriar da such evil people... " idanuwa abubakar ya zaro da jin abinda mahaifinshi ke fadi, now he knows better, indai abba is with Aliyu on this case then dole ya zame hannunshi or better still pay the money don a saki rashida if not babu yanda zaayi "and kar ka kuskura ka takura Aliyu...he should deal with them in a way that kou wata rana zasuyi abunsu su San family da zasuyi tempering... " ya sake fada mashi cikin anger, baki abubakar ya zai bude don bada hakuri abba yace "dismiss ." ya fad'a mashi atakaice, babu musu ya juya ya bar wajen don yasan dad dinshi bai magana biyu at a time, haka ya fita jiki babu kwari while shi kuma Aliyu ya samu yaci abinci bayan yayi sallah asar ya fadawa ummah yaje daukan taslem daga chan kuma zasu wuce gida, nan dai ya sake mashi advice kan he should be care full kar revenge ya kai shi ya bari yace yaji. Yana kan hanyar ya kira Umar ya fada mashi ya dauki kudin yana kan hanyarshi ta koma gida, nan ya fada mashi in ya koma ya sallameta su wanke mashi gidan ya tabbatar wajen yayi kaman nothing happens, baisan su Hindu suna ciki suna kallon duk abubuwan dake faruwa with serious tashin hankali ba, asalima sai da suka tsorata dashi yarima saboda suna kallon attitude dinshi. Wajen 4:30 ya isa gidansu tasleem, by then tasleem Tasha advice kala kala daga wajen mum dinta da kuma step mum, wanka tayi ta saka daya daga cikin kayanta na gidan ta dawo falo suka zauna da mum dinta suna labari, kou da yarima yazo baigan motar mahboob ba hakan ya tabbatar mashi da his not around, cikin jin nauyi ya shiga Bangaren maman taslem, yasan she heard about the way he treated taslem so he is shy, he prays kar taga laifinshi, da sallama ya shiga suka Amsa amshi, durkusawa yayi har kasa ya gaida ta amsa having a smile a face dinshi, taslem was just staring at him Kawai, daman ita vata iya boye boye ba so Sje stares at him as she wear this smile, shi Kuma he is shy ya daga idanuwa sabida mum din taslem, mikewa hajiya zainab tayi Tana cewa "ke tashi ki bawa mijinki something to drink..." yana ganin ta juya ta ya kalli tasleem, idanuwa ya zaro mata yanda take kallonshi da sauri ta dauke idanuwanta, legs dinta dake kudundune kan kujera ta sauke su kan carpet, kafar ya kurawa ido ya kalleta suka sake hada ido yayiwa bakinshi alaman kiss while looking at the leg, murmushi kawai ta saki ta Mike ta dauko mashi drink ta zuba mashi, kallon kofar da hajiya zainab ta bi ta bar wajen yayi ya tabbatar b'ata wajen yace "je dauko hijab dinki mu tafi gida.... " ya fada yana kallon chest dinta yayin da take zuba mashi lemo, da sauri ta makala mashi kafada tare dacewa "pls in kwana... " b'ata k'arasa ba yace "kina yi min haka zaki daina zuwa koina... Haka mukayi dake?.. Now fast dauko hijab dinki... Time is going... " ya fada voice dinshi chan kasa kaman he is afraid of talking, baki ta turo ta Mike bayan ta gama zuba mashi drink din, mika mashi tayi yayi saurin amsa yana cewa "maza je kiyiwa mummy bankwana...i will for you a mota... " ya fad'a mata,tsaye tayi tana kall0n yanda yake sipping lemon da sauri kaman ana jiranshi, jikinshi sai rawa kawai yake, he really want to havr a kone time da ita, yana son ya fada mata how he is feeling right now, kou sipping biyar baiyi ba ya ajiye ya Mike yana cewa "am waiting pls ban son jira... " ya fad'a mata yana juyawa, tsayawa tayi looking at his back, indeed he is incredible that sam b'ata lura ba sai yanzu ta gane value dinshi, tafiyar shi alone daukan hankali yake, he walks like shine sarkin ba Dan sarki ba, gaskiya sarauta a jini yake, she really admires him, he feels ana kallonshi sai ya juya ahankali sai ya ganta tsaye motionless Tana kallonshi, she is so deep in thought that kou da ya juya b'ata san ya juyo ba, murmushi ya saki tare dacewa "hey... " da sauri ta Kai ido kan face dinshi, "wannan kallon fa... "ya tambayeta, sadda Kai kasa tayi without saying a word, hannu yasa ya Dan tare bakinshi yanda maganar bazata bazu ba yace "I will let you watch me to your satisfaction..." ya fad'a yana sake juyawa this time sauya tafiya yayi giving her a killer walk, shi fa he believes ba mace kawai zatayi don ta burge miji ba shima miji zaiyi kawai don ya burge matarshi, sai da ya Kai bakin kofa ya juyo ga tasleem that is still staring ya kashe mata ido ya fiya yana cewa " am waiting pls ..." ya fad'a yana Ficewa, sai lokacin tasleem ta saki ajiyan zuciya tare da dora hannu a chest dinta because of how fast it's beating, idanuwa tayi rolling ta shiga wajen mum dinta tayi mata bankwana Tana nuna mata sam b'ata son zuwa, haka dai suka rabu ba don taso ba, fitowa tayi rike da wayarta kawai tashiga Bangaren step mum dinta tayi mata sallama sannan ta fito ta shiga motarshi, lokacin six sauran kadan, yana tuki da hannu daya ya Kama hannunta da dayan hannun, she look so relaxed kaman ba ita ba, "babyna na kaina... " was abinda yarima ya fad'a sounding so calm, shuru tayi she couldn't reply his single word, "what would you want to havr for dinner... " ya tambayeta, "any... Thing..." ta amsa mashi cikin sanyin murya, "alright then... " yafada yana tuki, suna tafiya yana janta da hira which shes not saying anything sai nodding kawai because jikinta ma rawa yake and so is her voice, wani restaurant ya tsaya ya saya masu abinci sai suka cigaba da tafiya, nan ya tsaya inda ake gasa nama kala kala from chicken zuwa turkey da su rago, duk Wanda kakeso zasu baka, nan ya saya masu roasted turkey dake daukan ido, tasleem na zaune cikin mota sai binshi Kawai take da ido, she enjoy looking at him, she remember sanda zata zauna a bakin window ta dinga kallonshi tare da rashida suna shiga suna fita, she prayed for a day da zata sake ganin kanta dashi were babu kowa sai su biyu, now she feel it's the time, she's happy dataji ya saki rashida, she will never be the same again but she's better, she can't wait for him to tell her with his mouth ya saketa, she will smile and laugh because of happiness, sai da aka cika mashi leda da naman da kayan ci sanann ya bude masu bayan mota aka saka, bending yayi ta mirror tayi saurin sauke idanuwanta, "gimbiya bari in sayo fruit..." ya fad'a mata, kai kawai ta daga mashi ya tafi, it's just across the road, Tana kallo ya tsallaka bayan kaman minti goma aka biyoshi da fruits masu uban yawa, she winder yanda akayi komai nashi excess yake Saye, maybe don yasan bA bakin su biyu bane kuma yasan she hardly eat without giving her maids, bai cika bawa masu gadinshi abinci ba because kullum ana kawo masu daga restaurant both morning afternoon da night, don haka sai yaci ya rage yake basu at times kuma ya basu leda guda. Bayan an ajiye mashi lokacin gari ya Fara duhu, before su isa gida anyi sallah magrub, da sauri ya fito itama ta fito gidan kaman baayi wani gaggarumar drama ba yau, it look so peaceful and quite, Umar ne ya dauki kayan ya shiga dasu dayake shi akwai ne yake da izinin shjga main falo, Bangrean su Hindu tasleem ta shiga shi Kuna ya shiga nashi Bangaren ya dauro alwallah sai sauri yake because yasan he already miss the most important thing in the whole wide world, su Hindu na ganin tasleem suka Fara murna gami da rungumeta kaman tayi wata b'ata gidan, "bari inyi sallah... " ta fad'a itama Tana shiga ciki da sauri, b'ata fito ba sai da ta idar da sallah, nan suk fara b'ata labarin abinda ya faru a gidan yau, she was quite Tana jin yanda suke labarin sannan tsigan jikinta na tashi, she wonder who that could be, "kuma kun tabbatar ba rashida bace... " ta tambayesu looking at their faces "wallahi ba ita bace.... Wanann ba muslima bace saboda shigar datayi... Amma gaskiya da wuya in b'ata mutu ba don muna kallo ana dauketa sukayi waje daita kou tashi b'ata iyayi ." Hindu ta k'ara mata bayani, shuru ne taslem tayi, despite b'ata gani ba she's feeling some how, bayan sun gama b'ata labari ta zauna tayi tagumi gabanta na faduwa, Tana nan zaune aka kira sallah ishai ta tashi tashiga ciki tayi, daga nan ta shiga wanka, Tana wanka Tana tunanin discussion dinta da mum dinta da kuma ummah, ajiyan zuciya ta saki as hae wash her self with bmohis miracle shower gel, sai da ta gama ta fito ta tsaya thinking of the abinda yayi mata jiya, it's so sweet but remembering yanda ya lankwasa kafsr rashida bisa Kai yana diving scares the hell out of gani take in har ya lankwasa nata legs din haka mutuwa zatayi kou da kuwa baiyi komai daita ba, creamy ta shafa tare da using oil perfumes masu tsadan gaske daga nan taje wajen closet dinta ta dauko wasu kayan bacci ta saka, the nighty look so decent but silky, bayan ta gama ta zauna bakin gadonta thinking of what to night is going to be, abubuwan sunyiwa brain dinta yawa ga tunanin yarima, gana rashjda, gana wacce suka ce fada mata sun gan ana duka, she looks so restless, kiran phone dinta ne ya maidota hankalinta, dauka tayi ganin ummah, sallama tayi mata ummah ta amsa mata tare dacewa. "kin kyauta Mai uwa shine kou ki jirani in dawo kikayi tafiyar ki kou... " "am sorry ummahna... " ta fada cikin sanyimurya "ba komai gimbiyata... Kun dawo gidan kou?.. " ta tambayeta "eh ummahna "nan ummah ta Fara b'ata advice, sai ka rantse yau aka kawota gidan miji, suna gama waya da ummah itama mum dinta ta kirata still more advice ta b'ata sukayi sallama, while she was hear making calls shi kuma yarima ya dawo daga masjid ya shiga dayan bangrean ta ya dauko plates da yake bukata ya shirya komai, bayan ya Kama yayi removing kujera daya leaving only two kaman yanda suke in tje first place, candle light ya kunna masu yayi saurin shiga bedroom dinshi ya dauko perfumes dinshi ya fesa a falon, yanda yakeyi sai ka ranste he is having wacce bai taba gani ba for dinner her love is driving him crazy, he is totally mad and crazy over her, bayan ya gama ya tsaya yana kallon falon, tsayawa yayi yana tunanin what he should do next, da sauri ya shiga bedroom dinshi ya sauya bed sheets ya shiga bathroom dinshi ya dauko ledan wata plastic rose flower daya sayo all because of her before rashida came into his life, Dan watsawa yayi kan gadon sanann ya fita falo ya watsa daga bakin kofar zuwa wajen dining then from the dining to his bedrrom, he is acting kaman bai Taba saduwa da wata mace ba, jikinshi sai rawa kawai yake, bayan ya gama all he need to do ya zauna thinking of what to do next, he promise not yo have her here but if he is going to have here he should make it worth the wait and everything, shafs face dinshi yayi yana cewa "I don't want to ruin the moment... " ya fada cikin rawar jiki, mikewa yayi ya dauko laptop dinshi ya saka wakarta, in replay mood, still he is still looking around, troy pillow dake kan kujera ya dauka ya sake arranging despite the First arrangements is not bad, bayan ya gama komai ya shiga ciki ya watsa ruwa ya wanke bakinshi Wanda kou minti biyar baiyi a bathroom ba, daga nan ya fito ya shafa cream ya fesa turare a all angle na jikinshi kaman mace sanann yayi rubbing hand cream yana feeling palm dinshi if it's soft enough for him to drive her crazy with his touch, bayan ya gama ya saka wasu kayan bacci pure White masu taushin gaske but thick, falo ya dawo yana tunanin if he should call her a waya kou yaje su taho tare, nan dai yayi deciding why not yaje chan if possible suyi sallah daga chan sanann su dawo nan suci abinci and the remaining show "oh what a day... " ya fada heading to his door Tnx [3/14, 9:58 PM] +234 703 008 7807: 92 In kaga yanda yake tafiya sai kayi dariya, duk ya matsu ya ganshi kusa da tasleem, yana zuwa kofar bangrean ta sai ya tsaya yana kallon kanshi kaman mace, ajiyan zuciya ya saki not even remembering da akwai wata gidan, sam ya mance da zancen da akwai wata despite ya saketa, kasan at times in dai da akwia mutum gidanka zaka ce da akwai wata chan Bangaren, shi sam bai tunawa da ita, all he remembers is his taslem, sai da ya gama dube dubenshi ya bude kofar ya shiga bed room dinta, sai yaga b'ata nan, sai lokacin ya tuna da tana Bangaren masu aikinta, Kai ya girgiza ya tsaya gaban mirror still looking at himself don ganin if he can go to that part decently, he look OK, juyawa yayi ya fita ya nufi kofar dakin Bangaren masu aiki, "pls you all should be in your room... " ya fada yana bude kofar and luckily babu kowa falon, maida kofar yayi ya rufe ya nufi bedroom din da yasan take, budewa yayi tasleem dake kwance cikin blanket but not sleeping ta daga kanta Don ganin Wanda zai shigo, she was like thinking may be ba zai shigo ba yau, Dan mikewa zaune tayi her two legs din the blanket while her hair is well groomed a bayanta and her two hands on the blanket, she was staring at him har ya iso gareta wearing a lovely smile, she could not smile but she's staring, "baby har Kinyi shirin bacci ne... " ya fad'a yana zama bakin gadon, ahankali ta daga mashi Kai, kura mata iso yayi looking at her forehead, hannu ya Dan saka ya Dan shafa goshinta sai ya sauke hannun yana kallon palm dinshi "I thought I saw something a goshin ki.. It's shining... " ya fad'a sounding so calm and cool, ahankali ta daga hannunta ta dora kan goshinta itama ta shafa Tana kallon hannunta. Matsawa yayi kusa daita yana cewa. "let me see... Kaman jin shafa wani avu a forehead dinki..." ya fada coming very close she was still sitting amma him coming so close with so much masculine yasa tayi saurin rufe idonta, his perfume is something else, yanda yake kamshi kou ita da take ganin she use the best perfume doesnt scent like him, kamshin shi na mussanman ne, his nose was scenting the sweet perfumes dake tashi a jikinta, shima lumshe idanuwa yayi for about two second sanann ya budesu, soft hand dinshi ya saka ya Dan sake shafa goshinta while looking at her closed eyes, her lashes are so long, they're shiny a little and so is her lips, kallon close eyes eyes dinta kawai yake yana adu'ar he should not make this angel cry ever again, she's look so innocent, taslem na jiran taji yace ga abinda ke goshinta amma sai taji shuru, hakan yasa ta bude idanuwnata ahankali tare da rising dinsu, da sauri ta sauke su yayinda suka hada ido, murmushi ya saki yana cewa "gimbiya babu komai a goshin ki... Walkiyar Kyauwun ki ne... It's your skin that is glowing...tamkar da akwai hasken fitila a forehead dinki..." ya fad'a yana Dan Jan baya ahankali, mikewa yayi yace "gimbiya bari in dauro alwallah... " ya fad'a heading to her bathroom, she was so still and quite yana shiga ciki ta shafa goshinta don taji texture din hannunta a goshinta, amma hers is nothing compare to his, sanda ya shafa hannunshi a goshinta tamkar jariri ya shafa hannu a goshinta saboda taushi, tamkar ba hannun grown man ba, Tana nan Tana sake sake ya fito yana gyara hannun rigar baccin dake jikinshi, "tashi kiyo alwallah muyi sallah... We have to thank Allah for this blessings ..." ahankali ta daga idanuwa tana cewa "na... Yi.. Sallah... " ta amsa mashi cikin quietness da bai Santa dashi ba, "I know baby.. I want us to pray two rakaat and thank Allah for this joy and happiness.... I feel so happy I can give out all I have earned right now... " ya fad'a yana dauko praying carpet, b'ata k'ara cewa komai ba ta sauka daga kan gadon walking so gently kaman ba tasleem sarauniyar kwaramniya ba, rigar baccinta iya knee dinta ya tsaya, daga knee dinta zuwa kasa is out looking free, banda kallonta babu abinda yake, yanda take tafiya kaman Tana koyan tafiya is something he never see in anyone but her, bathroom ta shiga ta dauro alwallah ta fito while he waits for her, bayan ta fito yaga ta dauki jallabiya zata dora kan kayan, "gimbiya ki saka long hijab dinki kawai... Tunda dukansu are all long... " ya fad'a mata, babu musu ta dauki hijab Wanda ke Jan kasa ta saka ta taka zuwa kan praying carpet din ta tsaya shi kuma ya juya ya tada sallah. Bayan sun idar ya Fara aduar Allah Allah ya basu zaman lafiya, juyowa yayi gareta ya daga jaw dinta, kou kadan she couldn't rise her eyes to look at him, the feeling she's having today ya bambamta da na sauran ranaku, "gimbiya Allah ya kauda idon makiya daga kanmu..." ya Fara loud, "amin.. " ta amsa mashi bai jiba but mostin bakinta shows it, "taslem Allah ya bamu zuriar da zamuyi alfahari daita.. "ya sake fad'a mata, "in har aljannar ki na tafi kafata taslem na daga maki Allah ya baki Mai kyau a nan ya baki a chan... I love you so much... Tasleem ban taba kaunar mace kamab yanda nake jinki a raina ba... I feel I can lay my life for you... I love you I love you I love you... " ya maimaita mata sau uku, daga idanuwa tasleem tayi cike da kwalla ta kalleshi, she have watch so many Indian movies she loves the parts da zata gan ango yana wa matarshi magana she so da kauna, and she will rise her eyes to look at him with so much love and passion, itama haka ta kalleshi, she's not wearing sari kaman yanda take gani a india film but Her's too is perfect, yanda yake mata magana makes her feel like she's flying, hannunshi ya dora kan goshinta still saying. "kece first Woman a rayuwata...a kanki na San ainahin so da kauna... Allah ya sakawa rayuwar auren mu albarka... " she still answer his prayers with amin while looking at him, yafi minti talatin yana jero mata prayers kala kala tana amsawa, mikewa yayi ya dagata tsaye before saying "muje muci abinci... " ya fada yana cire hijab dake jikinta, babu musu ta nufi kofar fita, b'ata ankara ba taji ya dauketa in a bridal style, "my zero weight wify... " yafada looking at her, ahankali ta zagaya hannunta ga wuyanshi tare da dora Kai kan chest dinshi as he walks out of the door zuwa falo the zuwa main falo suna zuwa kofar Bangaren shi ya direta because he wants her to walk on her own on the roses, kofar ya bude mata ya tsaya gefen kofar, he saw the look on her face as she stares at the rose flowers down to the dinning then to his bed room, yana kallo ta dan Hadiyi saliva, bare foot dinta ta dora kan flowers din ta lumshe idanuwa, he so much loves her behavior, the whole environment is so welcoming, ga music dinta dake tashi, this moment so nice that she thinks it will last her for ever, babu abinda ya Kai romantic hubby dadi, wallahi duk kudin na miji kou kyau kou gayun shi in dai he is not romantic anyi asara in har yazo ga farin cikin mace, the candle lights alone so something else, b'ata iya cewa ga Abu guda da b'ata so game da wannan moment din, komai look so calm and so romantic, tana gama shiga ya maida kofar ya rufe sanann yayi saurin wucewa kan dining din ya mika mata, hannu, cikin tafiya dake daukan hankali ta k'arasa wajenshi, hannunta ya rike ya ware legs dinshi ta zauna kan cinyarshi daya, "bari in baki abinci ..." ya fad'a mata feeling her scent all over him, cikin tsananin so da kauna ya dinga feeding dinta, sakin jikinta tayi taci ta koshi feeling happy saboda farin ciki, she's so excited kou ba komai ganin dining biyu ne gives her satisfaction before it has been two dining Chair, and now it's two again, it really shows her it's two of them now, tissue ya dauka ya goge mata baki ahankali rubbing her lips kaman yana shafa kwai, yana rike da tissue din amma yana shafa yatsa shi daya kan lips dinta, it's so soft, "Will you feed me too?.. " ya tambayeta Calmly, she couldn't rise her gaze amma ta daga mashi Mai alaman eh which she pray she should, "alright then... Feed me pls...am burning inside... " ya fad'a kman yana jin bacci at the moment kokarin tashi tayi ya girgiza mata Kai alaman kar ta tashi ta zauna nan ta bashi, hannunta na rawa ta debi naman talo talo ta Kai bakinshi tare da tarewa da dayan hannun kaman tana bawa yaro abinci, idanuwa ya lumshe ya amsa tare d sakin ajiyan zuciya, yana taunawa yace "gimbiya I havr never eaten meat with so. Much taste... I know Don daga hannunki ne... Komai naki sugar ne... " ya fad'a kaman he is learning how to speak Hausa saboda yanda yayi maganar, bakinshi dakr magana kawai tasleem take kallo amma not his eyes da ya kafata dasu, cikin natsuwa itama ta bashi ya ci har sai da ya Fara makale mata kafada kaman the way she did to him bayan ta koshi, fresh milk ya b'ata cike da cup yayi ordering dinta ta shanye, "na koshi.. Ni am.. OK... " ta fad'a kaman tana waka "no pls... Drink up.. You're going to need it... " ya fada cikin whisper... B'ata k'ara magana ba ta shanye har da gyasa tayi rufe bakinta, dariya ya saki ya shafa cikinta yana cew "wanann cikin bai daukan abinci da yawa..." ya fad'a rubbing her stomach, bata ce komai ba kanta kasa, ahankali ta sauka daga kan kafarshi ta tsaya tana kokarin kwace plates din, "pls Barsu nan..." ya fad'a mata, sakin plates din tayi ta tsaya, shuru ne ya biyo baya as he looks at her to see her next move, bayan kaman minti biyu da babu abinda ke tashi sai wakar muhabat tace "zanje... In. Kwanta... " ta fada word din na fita dayan baya dayan. Ahankali yarima ya Mike tsaye, hannunta ya Kama sai yayi kneeling kasa gabanta before saying "pls... Will you do. Me... The honor... Of spending the night with me?... " ya fada kaman he is proposing, kasa magana tayi, she never picture her self on the same bed with him from dare zuwa safe, "pls... " ya sake maimaita mata, she was still quite the three letter word yes was hard for her to pronounce, babu abinda ke yayo cikin ranta sai maganar ummah her mom da kuma Dr aisha, cikin fargaba ta daga mashi Kai, put she prays kar y daga kafarta yanda tagan ya daga na rashida, she's fragile and and she doesn't know if she can take that, ganin ta daga Kai yasa ya Mike ya dauketa yayi hanyar bed room dinshi da ita, yana. Shiga bedroom din tayi saurin sauka daga hannunshi tan komaw gefe guda, alaman tsoro ne ya bayyana a face dinta, bakinta na Rawa tace "ni... Am ...scared" ta fada tana komawa baya tana kallon gadon, all the memories of what she saw seem so new and fresh, yanda yaga tana kallon gadon made him think she's thinking about him and rashida , hannunta ya Kama ya Fara cewa "pls gimbiyata yau ba rana bace ta tsoro... It's me and you now... And kinsan i will never do anything to hurt you.... Pls zauna nan in shiga bathroom in fito... " ya fad'a mata yana zaunar daita bakin gadon, jikinta babu did Sam ta zauna as he goes into the bath room, kou da yashiga ya tsaya thinking of ways to make this day perfect, bakinshi yayi raising ya fesa mouth spray ya wanke hannuwanshi tare da dauko towel yana gogewa ya fito, da sauri tasleem ta juyo thinking she will see him naked, other side na gadon ya zauna ya saka two legs dinahi cikin blanket tare da matsawa kusa daita, kan gadon ya jawota itama ya Sakata cikin blanket, legs dinshi biyu ya ware ya Sakata tsakiya while he is in relaxing position, kanshi kan head din gado sai ya dora head dinta kan chest dinshi, hannu yasa ya fara shafs kanta zuwa bayanta, "baby... Let me tell you a story.... " ya fadawa taslem dake lafe a jikinshi kaman jaririya a jikin mahaifiyar ta, she was totally quite as warm din jikinshi ya ratsa ta, he's body is very warm and she Love's it, "there was a prince who got married to a princess Who he thinks was lousy... Kou kadan bai sonta because ta cika surutu shi kuma bai son surutu.. Amma dayake Allah ya kaddara sai aka hada aurenshi daita... At first kaman ya kashe kanshi saboda bakin ciki ganin an cuceshi da aka hadashi daita as he see her not worthy enough for him.... But unfortunately he was wrong... She have many things he never pay attention to... Yanda take magana... Her easily flowing eyes... Her lips... Her walk... In short komai nata was so different that duk tafiyar da yake outside bai taba samun Mai quality dinta ba... Then he started Falling for her... On the other side b'ata son shi b'ata damu dashi ba... " ya fad'a cikkn whisper yanda in baka kasa kunneba bazaka ji abinda yake cewa ba, she listens attentively to hear the end of this story as she knows labarin su yake badawa, the moment is so cozy, in wasu mazan ne gurinsu yanda zasu shiga kawia su fito su kwanta su Fara snoring, amma shi Sam ba haka bane, he wants her to have a memories to replace the bad ones, ya cigaba dacewa. "since she hates him she always tell her friend everything about him da sauransu not knowing that person she calls her friend was on a mission of taking away her prince because she's madly in love with him...asalima wacce ta kira da kawarta ba sonta take ba tazo ne kawai Don ta kwace mijinta, the princess is so innocent b'ata sani ba until kawar ta samu damar sakawa mijinta magani a abinci.. " tasleem da kanta ke kan chest din yarima saurin daga Kai tayi with her eyes full of tears tana kallonshi, sauke idanuwa yayi ya kalleta tare da sakin murmushi ya maida kanta kan chest dinshi, yacigaba dacewa "unfortunately the prince ate the food and the love portion started working, ...duk son da prince ya farawa princess dinshi was gone... All he sees it's the fake love instead of his real love,... " kanta ya daga yace. "gimbiya pls Kinga laifin prince din?.. " ya fad'a mata as tears na fita daga idanuwanta, Kai ta girgiza mashi, murmushi ya sake saki ya Kai tip of his tongue kasan idonta ya lashe tears dake fitowa sannan ya maida kanta kan chest dinshi yacigaba dacewa "the charm worked so powerfully that y Fara maltreating princess dinshi throwing her away from his room but did you know what...." ya saks asking, da sauri tasleem da b'ata San aihanin the story of her own life ba ta girgiza mashi kai "because of the power of true love duk sanda yayi hurting dinta sai yaji wani Irin hotness a zuciyar shi amma bai iya cewa komai because his heart is caged by the evil girl... Amma he never stop loving her... The princess cried and cried har kasan idanuwanta sukayi baki but there's nothing the prince can do... The prince had sexual affair with the evil lady amma he never heard single satisfaction from her... Kou sau daya bai taba jin dadin muamala daita ba... He feel like he is touching his fellow man... He is not gay so he won't enjoy touching his fellow man,... " ya fad'a in a funny way That made taseelm that is weeping silently smile, wannan maganar ba karamin dadi yayi mata ba, "did you know why the prince never enjoy sex with the evil lady?.. " ya sake asking, Kai ta sake girgiza mashi "because it was fake...his heart is not really hers but his princess's...you know ance you can only force a horse to the river but you can never force it to drink water... So she forces his heart to love her but can never Force it to have satisfaction with her...so with the help of prayers the prince ya Fara dawowa senses dinshi because no charm last for ever... He found his love again and divorce the evil girl... now he is with his princess and they will live happily ever after Insha Allah.... " ya fad'a yana daga jaw dinta, "did you like my story... " ya tambayeta, Kai ta daga mashi tana mikewa zaune but still in the Middle of his legs, juyowa tayi ta zauna looking at his dark face that is glowing saboda maintainance, "pls da gaske... Rashida ta saka maka... Magani a abinci?.. "ta tambayeshi not believing him, ahankali ya daga mata kai Looking at how innocent she is, "ya Allah.... Wallahi na yarda daita.... I told her everything...tacr you don't love me... Kawai kana son ka samu abinda kakeso shikenan and you will leave me.... I believed her because I loved her...kou me ta fad'a min nakeyi because of the trust I havr for her.... Wallahi Kou sau daya ban taba kawo wa raina she use asiri ba. ..all I say thought was you loved her kawai... Why will she do such a thing pls... " ta fad'a tana rufe fafe dinta da palm dinta as she crys very loud, jawota yayi jikinshi yana cewa "pls ki daina kuka... It's all meant to be... And it happened.... Duk abinda ta fad'a maki it's a lie...shi yasa lokacin da mun samu progress kadan sai komai ya watse....it's all her plan to destroy us... I love you..." ya fad'a yana rubbing back dinta, matsawa yayi kusa daita ya Kama hannunta yayiwa fingers dinta kiss in a slow way taking his time, da big finger dinta ya Fara in yayi kissing sai ya dan saka harshe ya danyi sucking finger din har sai da ya gama da fingers dinta biyar, taslem na lafe jikinshi thinking of what rashida did to her but can't think straight sabida yanda ya dage da kissing hannunta, his mouth gives total sweetness, the amazing thing about it is touch dinshi kadan goes straight under her, hannu ya daga ya dora bayan wuyanta raising her head, her face is wet sabida hawaye and also bakinta, lips dinta cike suke kaman ta shafs wet Lips, kuka mata ido yayi ita kna lashe dinta kasa amma her eyes are not closed, cikin slow ya dora hannunshi kan nata yana shafawa from side to side with his two eyes closed "I love you tasleem.... Ina kaunar ki... I love you sooooo much.... I will do everything to make you Happy.... Bazan taba b'ata maki rai intentionally ba.... I am sorry j made the first lady of my life go through si much pain... Kiyi hakuri kinji... " ya fad'a mata hancinshi kan nata then voice dinshi in a very low tune that bakinshi kawai ke mosti kadan kadan, ahankali ta daga mashi Kai alaman tayi hakuri, "thank..you ."ya fara fad'a mata yana rubbing lips dinshi da nata while his one hand on the back of her head and the other hand in hers, yatsunshi biyar are tangled da nashi biyar, ahankali ya dauki hannunta ya dora kan shoulder dinshi as ya k'ara matso daita kusa da jikinshi making her sit on his legs, bayan ya dora hannunta kan shoulder dinshi tasleem tayi sauri Kama rigarshi wajen shoulder din tare da sakin moan as he rubs his lips on her lips from na kasa zuwa na sama before he finally pushes his tongue in to her mouth, she loves him so much that she feels kaman an tura mata wani sweet Abu cikin baki, baya san lokacin da ta Fara sha harshenshi ba making him trembling because kaman ita kadai ce macen da ta fi kowa iya kiss, hannunshi dake bayanta ya Fara shafawa zuwa kasa to her lower back to her ass, yanda yake shafa jikinta despite suna cikin kaya tamkar ya samu egg Wanda bai son ya fashe at all, he is acting kaman babu single bone a jikinshi, sai juya kanshi yake side to side in a slow motion as he wants to feel her mouth on every corner of his mouth, her nose was giving out hot breath and a fast one as she feels his his two hands on her waist, b'ata san yanda akayi ya daga rigarta ba kawai sai taji hannunshi kan naked waist dinta, they're so warm, she pays attention to the movement of his hands despite their tongues and mouth are entangled to each other, duka idanuwansu biyu rufe, she feels his hands going to her chest da sauri ta zagaya legs dinga biyu da waist dinshi sabida abinda taji ya taho daga cikin kanta zuwa kasan legs dinta, hannunta biyu ta zagaya wuyanshi tana manne chest dinta dashi as he capture her two nipple dake cikin riga yana mulmula su in away that makes her leave her mouth open giving him access to push his tongue deeper a cikin bakinta sabida yanda bakinta ke bude tana sakin wani irin nishi dake fitowa kaman she's crying, her body was shaking, bayanshi ta Fara shafawa as she enjoys that despite cikin riga jikinshi yake, yarima wants to remove his cloths and hers too Amman kou kadan bai son ya saki Breast dinta saboda yanda yake jin kaman an bashi the most sweetest thing ya rike, sanann yanda ta maida kanta bayan despite her chest is so press to him makes him happy, he will spoil her so bad today, zaiyi mata romance da sai taji ta rasa Sanin inda take. Ahankali ya zare bakinshi ya maida kam throat dinta yana cewa "baby... I feel so new... I feel kaman ban taba komai ba sai yau.... Oh gosh baby I am born to please only you... Pls scream for me.... Show me am touching places you like... Ki nuna min my hands are sending the messegs my lips can't... " ya fad'a yana sakin nippy dinta domin cire kayanta. Tnx [3/14, 9:58 PM] +234 703 008 7807: 93 As he remove his hands daga kirjinta bakinshi ya dora kan throat dinta yana shafa harshenshi kan bone dake wajen in a stylish way yana kada harshen kaman yanda maciji ke yawo da harshenshi, cikin dabara ya dinga shafa tummy dinta zuwa waist dinta getting hold of her night, zareshi yayi daga ass dinta ahankali kaman yana wasa da kwai that he is afraid to busrt, tasleem was going crazy Don kou kadan b'ata fargaban abinfa zai biyo ba, ta samu sex education and she's thought to enjoy her husband to the fullest ba ka dinga fargaban abinda zai biyo ba tunda it's a bridge da zaa tsallaka nor matter how difficult it may be Yana kissing wuyanta yana moaning itama tana moaning while rubbing his broad back sama da kasa dukda his closes are still on, kawai she wish zata gan fatar jikinshi waje ta shafa saboda yanda hannunta want something better than the cloths to hold, bai cire bakinshi daga kan throat dinta ba har sai da rigarta ya zo wajen, it happens so fast kaman walkiya har ya daga rigar ya maida bakin shi kan wuyanta as her naked chest come out fresh and beautify, kokarin janta baya yayi Don ya kalleta to his satisfaction but it seem ita b'ata son hakan because she was holding his shoulder to her self, "my desire... Pls... Let.. Me see... " ya fad'a holding her waist yana dan baya da ita... Yanda yake acting sai ka rantse bai taba ganin mace a rayuwarshi ba... He look so crazy, maganr da yayi bai sa tasleem sakin shoulder dinshi ba she was holding tight to him kaman her life depends on him, wani irin dadin situations din take ji, kou kadan b'ata jin kunya kou wani abu she let out a tiny cry as ya shafa bayanta, jer chest is so press to him that b'ata Bari yayi yanda yake so daita, she loves her breast press to his chest despite da akwai riga jikinshi, she was trembling as he keeps strucking her back daga sama zuwa kasa "you' have the softest skin ever.... I love you babyna.... Yau is all ours.... Make me yours... Let me make you mine... " ya fad'a cikin kunneta yana shafa bayanta, daga ita sai pant babu sauran kayan, daman ba kaunar saka bra take ba so yau MA, babu bra a jikinta, harshe ya tura cikin kunnenta tayi saurin makale wannan kunne feeling so much hotness within her, yana rolling harshenshi a kunnenta yana dan kissing ear lobe dinta then yana hadawa da biting wajen Wasan da yake mata bai sa ta ankara da yana mikewa da ita a hannunshi ba, she was so lost in the pleasure, she block all thought and memories, all she see and hears is sweetness na hannunshi, cikin dabara ya samu bayanta ya sauka kan gadon while shi kuma daga sama, ahankali ya dinga zare bakinshi daga kunnenta zuwa cheek dinta then to Her mouth, damab bakinta bude yake saboda yanda take nishi, he have the chance of capturing her boobs again, legs dinta tayi stiffing a waist dinshi tana nishi sosai kaman zatayi kuka saboda yanda ya cika hannunshi da boobs dinta yana shafasu in circle, he is adding a little bit of force but she loves it, waist dinta sama yake makale dashi kaman zaa kwace mata shi, ni kam nace tasleem calm down indai yarima ne he is all yours, she was responding to the kiss as she sucks his lips uncontrollably, bakinsu biyu give this erotic sound duk sanda ya dan ja bakinshi ya maida, this time da ya zare bakin bai maida kasa ba, wajen jaw dinta ya kawo bakin yana kissing zuwa kasa, she was turning her head from side to side, ahankali ya Fara Kai bakinshi kan kirjinta kissing all the way down,. "this scent is killing me... " was abinda ya fad'a as yana shafa hancinshi kam kirjinta, hannu biyu yasa ya tallabo each side na chest dinta sannan ya Fara wasa da su da only tip of his tongue yana yin sauri yana kada harshenshi yana shafa gefen boobs dinta d hannuwanshi, tasleem was going insane b'ata san lokacin da ta dinga "oh my... Ohhhh... " ta dinga fad'a mashi as he applies more pressure on her nippy... Hankalinta ya mugun tashi amma na dadi VA na musiba ba, so take ta shige jikinshi kou ta samu all, the soft her really helps in giving her more pleasure Don tamkar an dsuki auduga ana shafa maka haka take ji, yanda yake matsa kirjinta would havr pain her if it's haka nan amma dayake it's giving her pleasure kou kadan b'ata jin zafin yanda yake rike da kirjinta, jin yanda yake murza kirjinta tare da shansu yasa ta Fara kuka, kukan na zuwa yana seizing Voice dinta was not coming out straight saboda yanda yake rawa but she's loud, "more pls... " yarima ya fad'a mata don ta kara mashi sautin kukanta, Kai ya maida ya dinga shan nononta in a very rough way yana hadawa da Dan biting, as he bites a bit so he rubs the tip of his nose a jikin boobs dinta, tasleem was going so crazy as this whole play is to much for her to handle, ihu kawai take as teeth dinshi na shiga har cikin brain dinta, banda bankaro mashi chest dinta babu abinda takeyi, he was so Happy she's giving him chance, ni kam nasan tasleem will definitely go to the hospital after this because yanda take murza boobs din is something else, she didn't complain so yasan she's having the fun of her life... Tado chest dinta tayi har ya kasance keyanta ne kawai kan gadon the rest was facing backward sai groaning take bakinta wide open saboda abinda yake mata, da akwai pain but it's mist with pleasure Wanda ya b'ata wani irin feeling daban, Ahankali ya Fara sakin chest dinta still kissing them in a way that makes her cry out for more, he can't move freely sabida har lokacin ta zagaya legs dinta da kugunshi, yana kissing chest dinta yana cewa "baby...pls... Kiyimin... Kuka.... I love you cries.... It's the sweetest sound ever...." each word yana furtawa yana kissing dinta, hannunshi biyu ya cire daga cikin boobs dinta ya Fara shafawa zuwa kasa rubbing her tiny waist dake kaman da na wacce b'ata cin abinci, as he rubs her waist so he move downward getting closer to her pant, hancinshi ya dinga shafawa cikin tsakiyar navel dinta yana rolling da harshen shi, her temperature is a bit high, he loves yanda jikinta ke da dumi, dan daga kanshi yayi ya kura mata iso yanda ta bangaro chest dinta da kuma yanda kanta ke baya makes her looks so beautify, rigarshi ya zaro daga inda legs dinta ke zagaye dashi ya cire ya yarda kasa leaving him da only trouser na bacci, he wants to remove his trouser too but his joystick bai da control. He will penetrate without control, kuma ba haka yake so ba..yanason ya sata samun natsuwa like sai uku a section guda, kou ina ruwanta yake she must give it out today, he wants to give a romannce she will always remember for the rest of her life, it's their first night and he wants it memorable, Allah kadan yasan how he is feeling but he will endure the pressure in his tummy to give her satisfaction, sai ka ranste bashi bane yake Bare rashida lokaci guda without thinking twice, he never spent two minute romancing rashjda, dayazo zai afka without control, with rashjda komai nashi is out of madness but here he is acting like a total gentle man dake son raba kwai daga shell dinshi, sake kneeling yayi ya riko two hands dinta ya jawota sama ta dawo kan knees dinshi, hannunshi daya ya zagaya waist dinta dashi sai dayan ya dinga shafa face dinta zuwa kasan idonta yana dan ja Don yaga ta bude idanuwa, girgiza kai tayi alaman she won't open, kirjinta ya kalla zuwa kasa kasan maranta, "pls... Open... Kiga yanda white skin dinki ya saje da dark skin dina... " ya fad'a mata in whisper, tasleem data Kama bottom lip dinta girgiza mashi kai tayi alaman aa "pls gimbiyata... Ki kalleni... We're one already... Babu kunya...pls kar mu saka kunya a wannnan dakin.... This room is a place we should let the real us out after we cover our skin daga safe zuwa dare... But in mun shigo nan we should loose our self.... Open...your use... " ya fad'a rubbing the bone on the center of her back daga wajen wuyan ta zuwa kasa, yanda take daga kirjinta tana juya kanta from side to side shows she's enjoying every touch, babi abinda ke bawa na miji total satisfaction kaman wannan numawa mijin jin dadi yayin sex, you're showing them kina jin dsdinshi, hakan na kar masu kwarin gwiwan wajen baki more satisfaction, it will show you're alive and not a piece of wood, chest dinta ya hada da nashi her nippy on his naked chest made him groan out loud saboda jin dadi, hannu biyu yasa ya Kama chest dinta ya dinga goga nippy dinta kan nashi nippy, b'ata san abinda yake ba saboda her eyes are tightly close but she likes it, daman tasleem is a lousy girl So she was like going crazy, hannuwanta biyu ta saka ta fara murza kanta tana baza gashin kanta sannan buttom lip dinta na ciki sai sucking take in a way that makes her looks like a call girl, nidai bance amare suje suna abun First night ba, most men will say ta saba da touch din maza but take course in an kwana biyu, she was rubbing her her da hannu biyu, sakin boobs dinta yarima yayi ya dora hannunshi kanta ya Fara shafa mata daga kasa kaman yanda ita da kanta takeyi, sakin kanta tayi ta rike shoulder dinshi tare da rungumeshi, as he was busy rocking her hair his other free hand was busy going down into her pant, lokacin guda ta zubura as HR touch her in the center, "ohhhj...." was abinda ya fita daga bakinya loudly, "you... Will... Kill me... Oooooo..." ta fad'a sounding out of, control, legs dinta dake zagaye da waist dinshi ta maido kan gadon standing tare da spreading legs dinta daga durkushe, "no.... No... No.... " ta dinga maimaitawa as he thrust his middle finger into a very tiny hole he feels in har yace he will have her today she will cry for months, wajen is so full of kind of fluid da bai san how it's call ba, the hotness a wajen yasa ya ji kaman ya maidata kan gado and introduce himself into her, she was screaming tana "pls... Ya isa.... Pls... Pls... " tana magana jikinta na rawa, he saw the way ta losta legs dinta cikin kafita kasancewan Mai taushi ne sosai, she was turning into something else, all her thought was that shine yake Saduwa daita as she was told about sex, nothing have ever been up there in her, as ya tura yatsanshi daya ciki sai yadinga amfani da another finger yana shafa clit dinta in a circular motion, "no... Dan... Allah... Ni... " ta fad'a holding her hair backward before ta Fara shafs skull dinta all over again, riketa yayi da hannunshi daya ta waist dinta as his other hand was busy down there, bakinshi ya maida kan nippy dinta yaji jikinta ya Fara wani iein rawa as she starts screaming out loud talking but not making any point, he really enjoy this despite he is just giving her the satisfaction she needed not minding himself, ji yayi wasu tsoka within under her suna harbawa then another hot fluid started pouring into his hand, jikin tasleem sai rawa yake tana kiran "way...yo ma..ra..ta... " sakin kanta tayi hannunwanta na rawa ta dawo ta Fara shafa maranta daga sama zuwa kasa kuma. Da sauri face dinta kaman zatayi kukan gaske saboda yanda tayi squeezing face dinta, yarima sakin bayanta yayi ya maido hannunshi marantata ya Fara shafawa kaman Yanda take shafawa da kanta while yana ta strucking hannunshi under her adding more pressure until she finally have the satisfaction, Jan bayan tayi tare da kwanciya kanta karshen gadon while her two legs on him, hannunshi ya cire daga karkashin ta yana kallon yanda heart beat dinta ke gudu sosai, she was breathing sosai kaman tayi gudu, kallonta yarima kawai yake as she lay there on his bed, smile ne kan face dinshi, he wish she will open her eyes ta kalleshi tje way he is staring at her chest, ahankali ya kwanto kanta yana cew "baby... Baby... Am not going to have enough of you... Ina iya kwana tare dake... You're so full of amazing things... Am bless to have you... " ya fad'a mata cikin kunnenta, nishi kawai take not saying anything, she was still wearing her pant Don sakala hannu yayi ciki, ahankali ya tashi daga kanta ya Mike daga kan gadon, hanyar wajen yayi taslem dake kwance ta bude idanuwanta ahankali cikin ranta nan kam gani take ta gama sex, babu abinda take sai allah yaisa tsakanin ta da rashida that told her sex da zafi, she feels sex is the most sweetest gift in the whole wide world, "oh my God... " ta fad'a yana rufe face dinta tare da sakin murmushi, yarima is so good, tamkar bashi da aikin yi a rayuwa sai taba jikin mace, yanda ya taba taslem yau almost drive her nuts, gani take no man can handle a woman like this guy, she's one crazy Romeo in bed, kou kadan bai b'ata daman wasa dashi ba, he dominates her completely, he is totally incharge of the situations. Rolling tayi ta dawo tsakiyar gado tare da yin rub da ciki ta boye kanta cikin pillow tana buga legs dinta sama despite how empty she feels,. Yarima na fita falo ya samu yasha madaran daya rage ya ciko cup dashi. Ajiye wa yayi yashiga kitchen, wata locker ya bude ya dauko pure honey Mai kaurin gaske, small bowl ya dauka ya zuba honey din ciki sannan ya bude fridge ya dauko madara foreign ya zuba cikin honey din ya saka yatsa ya motsa ya kai yatsan bakinshi ya latsa tare da sakin wani irin smile Mai daukan hankali, fitowa yayi falo dauke da milk and honey din ya dauki madaran da dayan hannunshi ya nufi bedrrom din, kallon jikinshi zakayi kaga ream man not cantafit, yana shiga taslem ta daina motsa legs dinta tayi kwance with her face on the pillow, ajiyewa yayi kan locker gadon ya hau gadon tare da haye bayanta, kiss ya Fara jera mata a baya yana cewa "baby today is your day... " ya fad'a mata yana kissing bayan wuyanta while he rub his manhood daidai as dinta, she was like what the hell... Shin yanzu wannan ne ya shiga jikinta kuma bataji zafi ba.. Abun ya mugun daure mata kai, hannunshi biyu ya sakala ta karkashin chest dinta ya kamasu this time tace "washhhh... " saboda pain dataji a chest dinta sabanin dazun da take jin dan banzan dadi, "what?.. " tambayeta cikin kunnenta, "zafi... " ta fad'a face dinta still on the pillow, kukan karya ya farayi mata yana kissing bayanta yana cewa "Nima kisa nawa yayi min zafin.... I want you to suck mine...." ya fad'a yana sauka daga bayanta, gefenta ya zauna yana kokarin dagata ta zauna, da kyar ya samu ta zauna amma ta rufe face dinta, murmushi ya saki yana kallon kirjinta, the tip of her breast seem to be red a bit,kiss yayi wa both of her nippy dinta ya dauki cup of milk din ya kai bakinta yana cewa "drink my darling..." ya fad'a mata, cire hannuwa tayi daga face dinta amam kuma b'ata bude idanuwan ba ta dan bude bakinta ya fara bata, tana shafa wasu an zuba jikinta kuma he is doing it intentionally, kou rabi b'ata sha ba ta kauda kanta "baby you have to drink..."ya fad'a mata still taking The cup to her mouth, . "ni.. No... " ta fad'a not drinking, bai sake cewa komai ba ya ajiye sannan ya saka yatsanshi ya cikin hadin milk and honey ya Fara kaiwa bakinta, Kin bude bakin tayi ya shafs mata kan both lips dinta, ahankali ta fiddo tongue dinta ta dan latsa taji da dadi Sosai, b'ata bude ido ba tace "what's this... " ta fad'a licking her lips, yarima was Just watching at the way her tongue works, milk dinya dauka ya shafa kam chest dinshi concentrating on her nippy ya dawo gabanta ya maidota kan leg dinshi yana b'ata nippy dinshi a baki, harshe tasa ta dan latsa ya saki moan dake nuna yaji dadin yanda ta dan dora harshen ta kan kirjin shi, nan taslem ta Fara shan kirjin shi shi Kuma yana mata kuka yana da zuba mata hadin tana sha with her two eyes closed, ta rasa meyw yake saka mta akan kirjin shi but she wants to drink this for eternity, cika both hand dinshi yayi da hadin ya zuba a chesf dinta zuwa wajen wuyanta ya kwantar da iya ya Fara shan wuyanta zuwa chest dinta and nan take the feeling is back for her all over again, Moaning ta farayi tana lashe lips dinta that is still sweet, shi kuma ya dage da shan kirjinta yana rabata da pant dake jikinta, jikinshi sai rawa yake as he thinks he can't hold on anymore, before yana ganin yana iya hakura ta samu satisfaction kaman sau uku amma he can't endure it, yana jin pant dinta ya kawo wajen knee dinta ya maida wandonshi kasa a bit, bakinshi ya maida saitin nata yana adu'ar saduwa da iyali, kou kadan taslem b'ata San da akwia wani Abu da zai shiga wajen bayan finger dinshi na dazun ba, amma to her surprise taji an dasa mata wani abu a gabanta while he spread her leg sosai, he was rubbing it daga kan clit dinta to her hole, babu shiri ta bude idanuwa Sabida yanda taji any attempt to enter will kill her, yarima da zafin gaban tasleem yasa ya fara surutai despite bai shiga ba ya kalli yanda ta waro idanuwa cikin tsoro, cikin rawar jiki ta zare bakint daga nashi tana cewa ""pls.... Meye.... Ha... Kan... " ta fad'a idanuwanta duk waje as he was Rubbing In circular motion but finding away. I was like what happens to disvriging her in a whole month. Anyway ban San plan din ba🤭🤗, he was Like watch me, kura mata ido yayi itama ta zuba mashi idanuwa da suka sauya kala kaman ba nata ba "relax...pls... " ya fad'a rike da manhood dinshi dake under her, yasan in bai rike ba zaa samu big matsala because he might thrust before he knows it. Oh ni ustaziyya 🥱🤦🏾‍♀ Tnx [3/14, 9:58 PM] +234 703 008 7807: 94💛🧡❤💚💙 Sakaci 🧡💛💚💜❤🖤 Da sauri taslem ta girgiza kanta alaman she's won't relax at all, inda ta San how he is trying to control himself da ba karamin Gode mashi zatayi ba, kou kadan he is not thrusting saidai yana shafa from sama zuwa kasa then side to side amma yanda take jin karfin abun alone ya isheta tashin hankali "wayyo...ka.. Bari pls...ban son wannan wasan... " tafada tana Rolling kanta from side to side, yarima da zafin gaban tasleem is forcing to go deeper kasa magana yayi sai nishi da yake saki ahankali as he hold his manhood sosai yana amfani da tip din kawai "pls stop... Ban son... Wannan... " ta fad'a tana sake bude idanuwan ta, kawia ji take kaman an dsuki sanda Mai taurin gaske ana neman tura mata kasan ta, he is not doing anything but she's feeling pain already, yarima kallonta yayi looking inti her eyes da sam baiyi kama da wannan white eyes Mai saurin kawo hawaye ba yace "baby... Pls... Tell me... Me kikeso.... " ya fad'a out of control.. "kawai.. Ka.. Daina... " ta fad'a tana kokarin fashewa da kuka as he still continue rubbing her private part da nashi manhood din, kou kadan bai son shiga yanzu despite he wants to, baison wannan dadin ya kare, zafin gaban taslem is beyond words, it's so warm da yake Jin ana ana gasa shi ne, "banso pls...stop... " tafad'a tana dan daga kanta Don taga abinda yake tura mata haka, stomach dinshi ya danne da nata in a way that she won't have a view "I want you... To... Be... A woman... " bai k'arasa ba tace "banso... " tafada, kallon face dinta ya dingayi da idanuwanshi da suka koma kaman garwashi yace "pls gimbiyata.... I will buy you new car... " still cewa tayi "banso... " ta sake maimaita mashi tana jin abun yayi concentrating kan tsikiyar ta, shi kanshi yarima ji yayi kawai he should go in and get it over with amma the sweetness dake wajen alone yasan ya tsaya daidai hanyar ciki, tasleem najin gabanta na expanding ta saki k'ara tana cewa "ka daina... Wallahi da zafi...ban son wannan... Na dazun... Nake so... " ta fad'a tana fashewa da kuka, daina kokarin thrusting yayi yace "baby...dazun... Was.. My finger... Now it's... Me... " ya fad'a breathing very high kaman yana marathon race, tasleem daga kanta tayi ta dora hannunta kan shoulder dinshi tana cewa "tashi... Let me see... "Ta fad'a cikin tsiwa sosai as she feel this same thing set to go inside her, "no... Pls... Kwanta... And.. Relax..." ya fad'a trying to calm her down sabida yanda takeyi tin bai shiga ba shows da akwai war yau, "wallahi aa... Zan fadawa ummah... I will tell her... Kana tura min wood a gabana... "ta fad'a cikin kuka tana dogara gwiwan hannunta kan gado without laying her head down, dariya ta bawa yarima, ya Dan saki dariya tare da lumshe idanuwa, "I love you my innocent tasleem... " bai Kara'sa ba tace "ba wani love... Nidai tashi daga kaina... Wallahi ka tashi... " ta fad'a crying out loud tana daga hannunta daga kan gado tana Da turashi wai dole ya sauka daga kanta, ajiyan zuciya ya saki tare da Hadiye saliva dake bakinshi, "baby... Pls mana... Ba wood bane fa... Nine... " ya fad'a voice dinshi na rawa, inda when he was his real mean and wicked yerima ne da baiga abinda zaisa ya tsaya b'ata mashi lokaci while he can feel the real honey pot ba, amma seeing her tears alone yasa yake jin kaman bai kyauta mata, deep down yasan halin taslem da kuka sosai, so gani in baiyi ba yau dole zaiyi gobe or next, so he feel he should get it over with "baby... Kinsan sex AI... Pls... Let be fuck you..." ya furta mata sounding very dirty. Cikin kuka taslem dake nishi tace "dazun... Munyi AI... Pls.. Ka. Kari da wancan... " ta fad'a mashi sounding frank, kai ya dora kan chest dinta tare da kauda manhood dinshi daga gabanta, kiss ya tara sakar mata all over again nan take yaji tayi dif kaman an dauke wuta, murmushi ya saki yana cewa "my silly gimbiya.. Tell me what do you want me to buy for you... " ya tambayeta kissing her chest to her nippy, ."nothing..." ta amsa mashi with her eyes closed saboda yanda bakinshi ke ratsa jikinta, "say it... Did you need another car?.. Kinason gida?... Dis you want a house... Pls name it... Wallahi tasleem zan baki... Just let me in.. Banson forcing dinki...." da sauri tace "nidai inda wanann na dazun din zaka ba matsala... Amma ni wallahi ban son sabon nan... " ta fad'a mashi hankalin ta kwance, hannunta ya Kama ya dora kan shoulder dinshi y hau kanta yana wasa daita giving all her body special treatment, mikewa yayi zaune ya zaunar daita kan kafarshi su biyu naked bbu single kaya daya rage a jikinsu, hannunta ya dora kan joystick dinshi da sauri taslem da tunda suka Fara new round of romancing ta kulle idanuwa tayi saurin bude idanuwa, "make your measurements... " ya fad'a mata cikin whisper, idanuwa tasleem ta zaro tana kallon dark, huge, thick joystick dinshi, . "kin dade kinason ganin wannan... " ya fad'a mata yana shafa harshenshi kan chest dinta, she remember seeing this a India amma ita sam bai kai wanna girma ba, "pls tell me iya ina kikeso... " ya sake fad'a mata, da sauri ta Fara cewa "ni ban iyawa.. " ta fad'a tana kokarin sauka daga kan kafarshi, da sauri ya rike ta yace. "baby... Kinason in koma wajen kawarki?.. Tunda ta ita b'ata hanani... " ya fad'a calmly kaman he means it despite kou nawa zaa bashi ya koma ga rashida he won't do it, ya rasa yanda zaiyi ya shawo kanta, da sauri ta makale mashi kafada ta fara kuka tana cewa. "am afraid of wanann... " ta fad'a tana nuna gabanshi, "baby babu abinda tsoro.... All you need to do is lay down...ki saki ranki... Let me do you... " cikkn kuka tace. "but da zafi AI... " . "no babu... Pls... Cikina har ya Fara min ciwo... " ya fad'a mata cikin rarrashi as he stand with her in his hands, kuka taslem ta dingayi gabanta na Dan bazan faduwa as she thinks of yanda zaayi abin nan data gani tashiga har chan cikinta, sake maidata yayi kam gado bayanta na taba gado ta saki Sabon kuka bakinshi ya dora kan nata ya dinga sha tare da wasa da kirjinta bai yarda yayi missing taba chest dinta as he knows it's her weak point, he was giving her another hot romance with he started going in again, this time bai saki bakinta ba dukda ya lura da yanda bakinta ke rawa jikinta ya dau wani irin Bari sanann her eyes are wide open, yasan ta riga ta gana sakawa kanta tsoro and nor matter how easy he will take it she won't see it, jin kanshi ya Dan shiga cikkn taslem yasa ya kasa controlling kanshi, sambatu ya farayi while taslem ta rasa bakin magana sai dukan gadon kawai take da hannuwanta, kou rabi bai shiga ba yaga taslem ta mugun galabaita, yasan the pussy is not running away so why should he act kaman daga yau ba zai kar samun ta ba, ahankali ya daga waist dinshi ya zare bakinshi daga nata, nishi ta saki ta fashe da kuka sosai tana "sai na fadawa ummah..." ta fad'a cikkn serious tears, harshe ya sa yana lashe tears dinta while still rubbing his joys stick a gabanta dake mta radadi, kou kadan b'ata gan wani Abu na enjoyment cikin wannan harkan ba, haushinshi kawai take ji, "sorry pls... " ya fad'a rungume daita, "sai na fadawa ummah... You wound me... " ya fad'a cikin total shirirta "pls dont tell her... " ya fad'a yna sake thrusting this time taking her unaware, ihu ta sake saki, tana yarfa hannuwanta, sake removing yayi still playing with her clit da joystick dinshi, wani irin zafi taji fiye da tunanin Mai karatu, gani take nothing hurt like this thing, kiri kiri a dinga tura Abu cikin inda ba hanya bane, inda kou finger da kyar yake shiga..., kou kadan she doesn't want to think about abubuwan da rashida ta fad'a mata, yarima was so lost in her sweetness that in yayi wasa da clit dinta sai ya sake thrusting going deeper than the First time, taslem da Abu kadan ke Sakata kuka sai gashi ta samu real reason to cry her eyes out, rike shoulder dinshi tayi tana cewa "pls... Enough... Dan Allah... Ka Bari... Kou.. In fadawa ummah da mummy.... " ta ke fada mashi while he thrust again for about the sixth time, duk wannan ihun da take ba yarima ga fi nata because bai taba tsintar kanshi cikin such yanayi tunda yake ba, tasleem is one in a zillions to him fa amma, "taslem... Dadinki zai kasheni.... Mutuwa zanyi... I want to die in you..." yake maimaitawa with so much loud voice, sai yau ya samu satisfaction da ya dade yana nema, sai yau yaji ya samu abinda ya dade yana so, bai wuce rabi ba amma kou a haka he is OK, ihun da kukan da taslem yake bai ji ba, each time he goes in yi yafi na farko dadi, sai ta fiddo ya maida saman clit dinta before ya dawo dashi ya shiga ciki, tasleem was calling ummah for help, , "Ummah!!!!" ta fad'a cikin kuka as he thrust again, cikkn wahala ta rikeshi tana cewa "pls.. Leave it haka nan... Ka barshi ciki... Wallahi in ka fiddo ka maida azaba... Pls... " yarima dake nishi kallonta yayi bakinshi na rawa ya dora goshinshi kan nata yana kissing forehead dinta da trembling mouth dinshi, cikin kuka ta kauda kanta, by then he is still inside bai fiddo ba, idanuwa shi kaman wuta saboda yanda suka koma, kan taslem sama kou kadan ta kasa dora kanta kan pillow balle tayi relaxing ya gama, gani take Kasheta zaiyi, inda tasan bai shiga duka ba da tasan she still have lot of work ahead of her, "let me fuck you pls.... Ki Bari inciki taslem.... Ke daban kike.... I wasted so Mchh time without you.... Nayi asaran lokacina while bundle of joy is under my roof... " ya fad'a cikin rawar murya as he press in going deeper than inda ya tsaya ciki, kou kadan he can't stop himself despite yana jin tausayin ta, hannuwa taslem ta Fara yarfawa tana cewa "wayyo allahna... Wayyo ummana.... Mummyna.... Daddy... Abba... Wayyo yay mahboob... Wayyo small mummy.... Wallahi sai na fadawa ummah....Hindu... Hindu... " ta dinga kira tunda she knows she's closer than duk wnada take kira, yarima yana jin ta amma wanann ya fi karfinshi, he thank Allah a gidansu ne Don in da a hotel room de da kilan ta tara mashi mutane a kofa sabida ihun da take, kuma she have very loud sharp voice sosai, Kama bakinta yayi tayi saurn kaucewa, the worrst thing da zaiyi mata yanzu is ya hanata kuka bayan duk wannan wahala da yake ba, hannunshi dake rawa yasa ya tura under her yana taba clit dinta kou taji dab dadi amma ina, maido hannun yayi ya rike two boobs dinta yana shafawa da tip of his tongue but still she's crying very Loud kaman he is making it worst, this time bai sake fiddowa ba instead he is trying to go deeper, so yake yaje Karshenta, kou kadan he can't endure stopping at half way at all, he thinks it's easy, amma abun yafi karfin yanda yake tunani, if kaga yanda jikinshi ke rawa sai ka rantse an jona mashi electric bolt ne, he was trembling and screaming her name "zan baki gidan nan... I will give you my cars.... I will wash your cloths... Komai zanyi maki... I swear by Allah kou me kikesi zanyi maki... " yake fad'a kaman wanj mad man, Kwantawa yayi kanta ya saka two hands dinshi under her, bombom dinta biyu dakr kama dana new born baby saboda taushi ya Kama sai ya yi sama dashi pressing it to himself, he felt himself all in side, nan take fragile tasleem ta saki razanannen ihu sai tayi shuru kaman an dauke wuta, the scream and the quietness ya mugun bawa yarima mamaki, amma ko kadan he can't control himself balle yaga what happened, jin kanshi karshen taslem yasa yashiga halin da yafi na farkon yanayi, hannunshi biyu rike da ass dinta sama ya fiddo ya maida this time with so Much power and energy saboda he felt his sperm rushing in with force, wani irin ihu ya dinga saki yana mata adu'ar samun Lada wajen Allah because he feels kou duk abinda ya mallaka duniya zai b'ata he can't pay her for this pleasure, as he gets to climax so he bump Faster still holding her ass, wani irin k'ara ta saki, nikam nace gimbiya I thought you fainted, wai ace amarya ta suma a first night ai b'ata ciyu ba, in har ta ciyu ta hadu da maza thrust daya zata farfado a cigaba daga inda aka tsaya mazan novel kenan, but sincerely speaking da akwai matan da suka samun romantic miji, da akwai mazan dake planning first night dinsu kaman yanda director ke planning movie, wasu kuma kansu kadai suka sani, zakaji suna fadawa friends dinsu no be small fuck I go fuck that girl. Sannan on a serious note da akwai matan dake shan wahala a first night dinsu, last time wata ta fad'a min ranar first night dinta saida akayi mata stitches because he opened her badly, so ba mazan novel kawai suka iya screwing mata ba kuma basu kadai suke lasting ba, da akwai mazan that longer than yanda kike tunani, Don da akwai actor Kenneth okonkwo dayace he can last 247 hours in bed in har zaa barshi that matarshi tana fadawa friends dinta how he handle her suna binshi a boye don yayi dasu so ka sani the fact that your husband is a five minutes man does not make all men like that. jin ihunta again gives him pleasure, yarima is the kind of guy dake son yaji kukan mace while having sex, he knows he is rough in bed, adu'ar da yake us Allah yasa kar ta fadawa ummah din yasan bakinta ba shuru yake ba, as he slow down ya saki bombom dinta ya dawo da hannuwanshi kan face dinta dake jike da hawaye masu uban yawa ga zufa despite da akwai AC sanann ga majina, kou kadan bai ji kyamar ta ba ya hada bakinshi da nata despite da akwai majina a bakinta, passionate kiss ya Fara jera mata each kiss sai ya zaro bakinshi yyace "sorry gimbiyata... " sai ya sake maida bakinshi yayi mata kiss yace "forgive me gimbiya... Nasan I was rough... Amma you're one in a million... How I wish nasan kece Mai quenching thirst da na ke fama dashi tun 15 years ago da tuni na aureki.... " ya fad'awa tasleem dake huro iska daga bakinta kaman yanda mata dake cikin Labor sukeyi sabida yanda he is still in her completely babu abinda ya rage waje, bakinta data turo tana hura iska ya sake tura harshenshi ciki yana cew "I love you... What ever you asked for shall be yours... " ya sake fada mata while kissing her again, zare bakin yayi yana kallon yanda take yarfa hannuwa cikin ranshi yana tunanin yanzu kam tasamu real reason to cry to her satisfaction, sai jujjuya kai take sabida yanda yake cikin jikinta, gefen chest dinta dake da sauran milk and honey ya sa harshe ya lashe while yana daga kugunshi daga kanta while his joys stick comes out so wet and long, kaman ana cire kaya daga jikinta haka tasleem ta dinga kuka yana gama cirewa tace "pls kar ka maida... " ta fad'a cikin kuka sosai, murmushi ya sakar mata yace "OK... Tunda kina kukan na daina... " ya fasa tana komawa gefe guda da sauri ta saka hannu ta shafa wajen tana jin yanda wajen ya kumbura da kuma kufar jini hade da sperm a hannunta ta saki new cry tana kallon hannunta tana cewa "jini... Wayyo ummahna... Gidanmu zani... " ta fad'a crying sosai, kallonta ya dingayi with adoration as she cries tana kall0n hannunta dake da jini, kou yankan fingers zatayi taga ta yanke kanta taga jini ranar b'ata k'ara aikin komai sai rike hannun tana kuka sai anyi da kyar a Shawo kanta amma sai gashi yau yarima ta takulota. Tabata yazo yi tayi saurin bige mashi hannu tana kuka tare da ja baya from him, mikewa yayi daga kan gadon while tana kwance nan tana kallon hannunta tana kuka sosai, bathroom ya shiga yayi wanka sharp sharp Don yana jin kukanta daga inda yake wanka he really don't know abinda sai bawa tasleem yau, he really need to give her something to remember, he wish zata bude baki tace ga abinda take so , hadata mata ruwan wanka yayi ya fito daure da towel da sauri ta daga kai tana kallonshi tare dacewa sai na fadawa ummah , marairacewa yayi ya karaso bakin gadon ya zauna yana cewa " "haba my gimbiyata... Pls ki rufawa mijinki asiri mana... Kinsan ummah zatayi min fada fa... Kuma Kinga an San abinda mukayi kenan... " bai k'arasa ba tace " sai na fadi... " ta fad'a cikin tsiwa, dariya yayi yana kallonta, sai kukanta take not even looking at inda yake zaune, babu abinda yake sai staring at her, "what a night... " ya furta cikin excitement, daga idanuwa tayi ta watsa mashi harara ta cigaba da kukanta, "tasleem Mai kayan dadi... Ba ke kadai ba har ummah da mummy sai nayi masu kyauta... " ya fad'a da kanshi dake jike da ruwa, ita dai kou jinshi batayi sai kallon hannunta take while under hurt like crazy, she feels she will never be alright again, she feels tje pain will never go away, mikewa yayi ya dauketa unexpectedly ta saki k'ara saboda yanda wajen ya k'ara mata ciwo, yasa yau kukane zatayi har ta koshi don he knows how small things make her cry. Tana kuka suka shiga ciki ya direta yace tayi tsarki tana kuka tace b'ata iyawa, "pls bend mana... " ya fad'a yana rike da shoulder dinta, kou kunyar yanda chest dinta ke waje b'ata ji sai girgiza su take tana kuka tana cewa "ban iyawa... Bayana ciwo... " ta fad'a tsaye legs dinta bude sosai kaman anyi mata kaciya, inda tana da hankali da zata samu ta rufe chest dinta Don tje more he look the more tempt he is becoming, kusa da ita ya tsaya ya koma bayanta ya sanann ya danne shoulder dinta ta koma kan foot dinshi ta zauna while still cry, ware legs dinta yayi ya Fara zuba mata warm wata kou wacce akewa tsarki da ruwan yaji baiyi kuka yanda take, as he rubs his hand and add water haka take ihu tana yarfa hannuwanta, babu abinda take maimaitawa sai "sai na fad'awa ummah... wallahi sai na fadawa ummah... Ka jimin ciwo..."kawai take maimaitawa while he wash her private part, sai da ya tabbatar it's no more slippery sanann ya daina wanke mata, tsaye yayi while her ass is on his feet kaman yanda akewa yan yara tsarki, rike waist dinshi yayi yana murmushi yana kallon yanda take kuka tana dukawa Don kallon gabanta, ware legs din tayi sosai har sai da ta gama ganin yanda wajen ke kumbure sanann ta daga kai ta kalli yarima dake faman murmushi tace "dariya kake min kou... Wallahi sai na fadawa ummah... " da sauri ya daina murmushin yace "aa ni banyi maki dariya ba... Na daina... " "ba wani nan.. Kaji min ciwo kuma kana min dariya... Sai na fadawa ummah... "ta sake maimaitawa, yasan kam dole sai ta fadi, kilan daga yanzu bai zuwa ganin ummah sai an kwana biyu, "baby kiyi niyya kiyi alwallah tou... " ya fad'a mata, "ban iyawa... Koina ciwo yake Mani..."ta fad'a tana magana kaman ranta zai fita, "OK kiyi niyyar wanka janaba sai inyi maki alwallah inyi maki wankan... " ya fad'a mata, nan tayi niyya yarima yayi mata alwallah yayi mata wanka tsarki while warm water na cikin tub yana jiranta, yana gama mata ya dagata ya Sakata cikin bathtub ta Fara Sabon kuka, banda yarfa hannuwa babu abinda take, ba karfi gareta ba balle tace Zata tashi daga wajen, sai da tayi kusan minti goma sannan tayi reaxing cikkn ruwan, barin yarima yayi ya koma bed room yaje ya sauya bed sheets sanann ya dauki cup ya maida kitchen, komawa bathroom yayi yaga tasleem ta Fara bacci nan cikin zama yayi bakin tub din yana kallonta, her closed eyes looks so swollen, hannu yasa cikin ruwan ya Dan deba kadan ya watsa mata ta bude swollen eyes dinta a firgice, dariya ya farayi yana mikewa tare da Kama hannunta, daure fuska tayi tana turo baki, fiddota yayi ya rungumeta while shi stands a gabanshi with her two legs open, towel ya Mika hannu ya dauko ya goge mata kai tare da jikinta sanann ya maidota before ya dorata kan gadon, zama yayi ya jawota jikinshi ya kwanta tare da kwantar daita kan chest dinshi, chest dinshi facing nata ya jawo blanket, kokarin tashi tayi daga jikinshi yace "kina tashi sai in koma wajen Rashids... " kawai sai ta kwanta kan chest dinshi tare da zagaya shi da hannunta, "gimbiya b'ata son kishiya... Don't worry ban hadaki Da kowa... For as long as zaki dinga Bari in yanda nake so dake... " kafada ta makale mashi while yana shessheka, "pls you're not going to stop me from having that sweet pussy... Taba nan ki gani it's hungry again..." yafada yana dora hannunta kan joystick dinshi, wani irin fargaba taslem ta shiga tana kokarin kuka ta Fara cewa "rashjda tayi gaskiya," daure face yarima yayi yace. "about?.. " tasleem dake Fara sabon kuka ta Fara cewa "tace baka da mutunci wai gabana kawai kakeso... " "a bar maganar... " ya fad'a yana zaro towel dake jikinshi yana yardawa kasa, nan hot naked body dinsu ya hadu once again. Tnx[3/12, 11:06 PM] Sadeeyah: 95💙🧡💚💛❤ Sakaci 💙🧡🖤💚💛❤ Gaban taslem na yafara faduwa ta Fara cewa "pls.. Kar.. Kara..... " ta fad'a crying out loud "my very own... Sleep kinji... Kawai ki saki jikinki kiyi bacci..." ya fad'a mata with his two eyes close, he wanta mire amma shi ba mahaukaci bane that he will go in again bayan yanda yayi mata, yasan if he tries anything she might be crippled tunda yanzu kou tafiya b'ata iya yi, baccin ransr dai ba Mai dadi yayi ba, like wise her, data dan farka sai taji hannun yarima a jikinta, yana jin yanda ta dinga sururtai while sleeping, jikinta ne ya dauki zafi sosai sai ta firgita tace "sai. Na fadawa ummah" sai ya maida kanta ta cigaba da bacci, wajen karfe biyu ta farka da sabon Kuka sosai tana kokarin sauka daga kan gadon, Yarima da bacci ya dan daukeshi ya tashi a firgice, kusa daita yazo ya dafa bayanta yana cewa "my very own lafiya... What's wrong... " ya tambayeta, "ciwo... " ta fad'a tana nuna gabanta, "toufa... Na jawa kaina .."ya fad'a cikin ranshi, yana maidata kan kafarshi, hannu ya dan saka ya taba wajen yaga kaman ya k'ara kumburi, hankalin shi ne ya dan tashi as sai yarfa hannuwa take, "baby...sorry... Bari in kira family dr... " ya fad'a yana kokarin mikewa, "zanyi fitsari..." ta fad'a mashi, daukanta yayi yaje bathroom daita, tana Fara fitsari ta saki new cry in a loud voice despite voice dinta bai fita sosai, "wayyo ka saka min ruwa... Zafi nakeji... " ta fad'a ta fad'a mashi, da sauri ya debo ruwa cikin toilet set tayi saurn cewa "Mai sanyi nake so...." ta fad'a mashi, zubar da Wanda ya debo daga heater yayi ya debi na ruwan sanyi, cikin kuka ta sake cewa "pls ka bani tissue... " ta fad'a still crying tayi bending kasa legs dinta bude sosai, "na ciyo Mai tsada... " yarima ya fad'a yana daukan tissue daga inda ya ajiye shi, diba yayi ya duka ya mika mata, "dan Shafamin..." ta fad'a mashi, babu musu ya Kai hannunshi, tayi saurin rikewa tana cewa "ahankali... " ta fad'a mashi tana rike da wrist dinshi dake dauke da tissue, ahankali ya kai tissue wajen in a very slow motion, iska tasleem ta fara hurowa akai akai, yarima dago tissue din yayi yaga da akwia jini jiki amma Kadan "wayyo jini... Jininane ke zuba... Wayyo ummana... " ta fad'a ganin tissue din, shi kanshi yarima hankalinshi ya tashi amma bai Bari ta lura da hakan ba, "mine ba komai bane fa... Amma Bari in kira family dr... But first kiyi tsarki mu koma ciki, .." ya fad'a mata, da kyar ya samu ta yarda ta wanke wajen ya dauketa suka koma ciki, Wayarshi ya dauka ya kira dr din amma sai yaji switch off, rasa inda zai saka kanshi yayi as tasleem ta cigaba da kuka, jawota jiki yayi taki, bayan kaman minti talatin yace "mine in kira maki ummah... " da sauri ta daga mashi kai, bai da choice, haka yayi dailing number ummah, yasan she will pick because tana raba dare tana sallah, mostly sai wajen karfe uku take komawa bacci, at times kuma sai tayi sallah asuba, kunsan da akwai certain position da in jar Allah ya baka bai kamata kana bacci ba, if you sleep anyhow you will surely see anyhow, Abangaren ummah tana ganin kiran Aliyu hankalin ta ya tashi, rabon da suyi waya haka tun yana abroad, picking tayi da sallama tare dacewa "fav... Lafiya.... " ta fad'a voice dinta na rawa, aliyu da bai da gaskiya amsa sallama yayi tare dacewa "ummahna... Gimbiya ce... " tasleem. K'ara volume din kukanta tayi yanda ummah zataji da kyau, "subhanallah.. What happened... " ta tambayeshi tana sauraro kukan taslem dake tashi, "ummah... Kawai rigima take.. Gata kuyi magana... " ya fad'a hana mika mata wayar, da sauri tasleem ta amsa ta Fara sabon kuka wand yasa heart din ummah kusan jumping daga rib cage dinta "gimbiyata Whats wrong... " ta tambayeta, daga idanuwa tayi ta Kalli yarima dake tsaye rike da bango tace. "ummah... Ciwo... " kou kadan ummah b'ata San abinda sukayi ba, tasan yarima na da kunya and he won't call in such cases, b'ata San rigimar tasleem yafi karfin inda ake zato ba.. "ciwo... Ina ke maki ciwo haka da zaki zauna kina kuka wajen karfe uku..." inji ummah, "ummahna.... Ciwo... Shine.. Yaji min ciwo... Ummah ban zama... " nan taje ummah ta gane inda ta dosa, shuru ummah ta danyi before saying "amma Aliyu bai kyauta min ba... Haka nan ya Kama ya jiwa gimbiyata ciwo... Gaskiya sai na b'ata mashi rai... I will surely deal With him..." wani irin dadi taji ta daga idanuwa ta kalli Yarima daya kura mata ido ta watsa mashi hararan haushi ta cigaba da kuka tana cewa "ummah nace ta daina.. banso yaki. .kuma yanzu har da jinj ke ta zuba... "ta sake adding crying sosai, ummah tasan Aliyu zai sha wahalan taslem, tasan zaayi hakan, she knows yanda kou finger dinta ya buge take dagewa ta kwanta kasa ya dinga kuka balle kuma First night, tasan ba karamin jinya zata sha ba, "assha... Gaskiya sai nayi maganin Aliyu... " ta sake fad'a mata Don taji dadi "ummah kirjina ciwo... zafi sukemin... " ta fad'a forgetting ita ta dinga bankaro mashi yasha to his satisfaction, yarima na jinta yasan shi da ganin ummah sai nan da kusan wata guda or biyu, baisan sanda murmushi ya kufce mashi when she was talking about the chest pain, "ummah Kinga yana min dariya kou... " ta fad'a cikin kukan wahala, "bani in ci ubanshi... " ta fad'a mashi, cikin kuka ta mika mashi wayar, amsa yayi yaji ummah "get awy from her... " ta fad'a mashi atakaice, hanyar falo ya koma yana cewa "ummah am sorry..." sai da ya isa falo yace "ummah I have... " ya fad'a sounding so calm, dakaji yanda yake magana kasan he is shy to the core, "wai kai baka san ana amfani d ruwan zafi ba... " ta fad'a mashi atakaice sounding so free. "ummah na sata warm water, .." "not warm... Hot... Not too hot.... It will relief her of the pain... Kuma ka tabbatar ka b'ata pain killer Tasha... " "OK ummah... " "kar ka matsa mata... You know That girl is fragile... Pls ka bita ahankali... Don't go and launch all your Power on her... " ta sake fad'a mashi, shuru yayi bai ce komai ba, kashe wayar tayi, hanyar bedroom ya nufa ya hango tasleem ta kasa kunne Don jin fadan da zaayi mashi, nan ya maida wayar kunne yana cewa "umma dan Allah kar kiyi fushi Dani sabida gimbiyarki...ki yafemin... Bazan kara ba.. Ki yafemin pls ummah..." ya fada looking at yanda take kallonshi, daurewa yayi ya kasa dariya amma he wants to burst into laughter, haka dai suka gama wayar karya ha dawo ciki, "kiyafemin gimbiyata... Ummah tace ki sake shiga ruwan zafi Don ya daina ciwo... Kuma kisha magani... " ya fad'a mata, she hate hot water amma dole ta hakura indai zai sa zafin nan ya daina, bathroom ya shiga ya hada mata ruwan ya dawo ua dauketa zindir ya kaita ya Sakata, sabon kuka ta farayi, ruwan ya ratsata sosai snanan ya maida ta daki, tun nan taji dama dama, first aid box dinshi ya bude ya dauko pain killer da ruwa ya kawo mata ga amsa ta sha, nan dai suka sake kwnaciya, still kam kirjinshi ya kwantar daita yna shafa bayanta, this time ta samu good sleep. Oh ni Jamaa mun manta da rashjda, despite Rawar ganin da rashida ta taka a labarin nan munyi over two pages without remembering her, that's human for you, people seeM to forget people easily in aka samu dadi, pls don't forget those that helped you, remember ta inda aka hau ta nan ake sauka Tunda yarima ya barta bai tabata taji dama dama amma the thought of his demands scares the hell out of her, she cried and cried and cried, she wish zata iya fadawa yanmata asiri doesn't pay, kou aure Kayi kar ka k'ara da asiri not Matter the situation because no man is worth going to hell for, sai da tasha kukanta ta koshi ta kira mahaifiyar ta fad'a mata yanda akayi, har wajen karfe hudu b'ata saka komai a baki ba, abinda ja sake tads mata hankali shine jinin dakr zuba a jikinta, gashi babu hanyar balle taje ta sake ganin dr, da kyar ta Mike ta shiga bathroom ta hado tea da ruwan bathroom Tasha sai b'ata rai take sabida yanda tea din ke daci a bakinta, tunawa tayi da Amanda thinking of halin da zata shiga Yai saboda sanin yarima bai da kirki, tasan he won't take it lightly on her, she's actually happy ba da ita kadai ya bare ba, don da bakin ciki ya kusa Kasheta assuming bai Kama Amanda ba, kou kadan b'azata tausaya mata ba nor matter abinda zaayi mata, she remember yanda ta nuna mata nor single mercy while asking for ransom, sanann ta nuna mata no single drop of pity while collecting the car, so kou me zaayi mata doesn't matter to her at all, in short she takes this as a good ending, inda Amanda ta gudu da ina zata ganta, babj Wanda zai yarda da maganr ta. Bayan ta sha tea ta kwanta bacci ya Dan saceta despite the stomach pain she's going through, few minutes da kwanciyar ta mum dinta ta kirata, nan take fad'a mata cewa mijin Ummy wato abubakar yace Mai martaba is involve kuma yace dole sai an biya komai, wannan maganar ya mugun tada mata hankali, cikin sabon kuka ta Fara cewa "yanzu mami ya zaayi.. Un zauna ya kasheni kenan.... Wallahi mami dukana zaiyi.. He will show me no mercy... Yau ma saa naci bai dokeni ba... You need to see me yanzu... " ta fad'a cikin kuka sosai "yanzu Rashida Meye abunyi.... Ni kaina am confused... "inji mami da voice dinta bai fita saboda tashin hankali "pls beg daddy for me... Ki fad'a mashi ya yafemin... " "yace bai son jin zancen... Yace kou kadan kar ayi mashi maganar... " ta amsa mata "wayyo kaicona... So ya kaini ya Baro..." nan dai suka gama waya. Rashida b'ata sakr cin komai ba saboda b'ata da apatite, she was thinking ya zataji in sun hadu da tasleem, tasan she most havr heard everything that happened between her and yarima and the conspiracy. Ita kam amanda tunda akayi flinging dinta waje ta tashi da sauran karfinta tana tafiya hannunta bisa kanta, dukan da akayi mata baiyi mata ciwo kaman kudinta da aka kwace ba, tana tafiya da kyar ta kai bakin titi, duk Mai abun hawan data tsaida sai su kalleta su wuce because of how she looks, ds kyar ta samu wani ya dauketa zuwa gidanta dake estate, aikam nan maigadi ya hanata shiga bisa umarnin da Umar dayazo daukan kudi ya bashi kuma yace daga palace, she was thinking it's a joke sai da taga tayi magiya yayi banza daita, b'ata da wayarta because lokacin data bar keys dinta cikin motar rashida har da wayar, kneeling tayi tana begging dinshi ya barta kou kayanta ne ta dauka amma face to face ya ce "madam... In baki tafi ba Martaba ya aiko daukanki wallahi saidai wata bake ba... Bansan abinda ya hadaku ba amma ba kanwar latsa bane so ki tafi when you have the chance... " ya fad'a mata atakaice, hannu ta dora a kai tadinga kuka, itama sai yanzu ta gane tayi Babban mistake messing with such family, yanda akayi beating dinta a ganin yarima alone shows her suna iya Kasheta a banza a nothing happens, an nuna mata karfi karfi ne, hakan yasa ta yanke shawaran guduwa while she still have the chance, tana kuka ta rokeshi ya b'ata waya ta kira wata sister dinta da suka taho from tje same state don Taji if tana gida,nan yace bai badawa kawai ta tafi, Allah ya taimaka mata 1k data fito dashi tana cikin aljihun jean dinta da bazata samu kou sisi ba, abun hawa ta tars ta je gidan sister din nata ta tarda b'ata nan, zama tayi nan wajen gidan feeling pain all over her, inda she's not strong da kou tafiya b'ata iyayi, sai wajen karfe hudu sister dinta ta dawo, the first thing da Amanda ta fad'a mata was ta taimaka mata da waya zata kira alhaji dinta. Nan ta kira daya daga cikinsu ya daga sukayi magana. Wajen karfe shida yazo inda take, yana ganinta ya tsorata da yabda ta koma, AI jan ya Fara neman excuses wai ana jiranshi because he can't spend another minutes with her, that's how it si with all those tiny karuwai ds suke ganin suna da daraja a idon maza, darajanki ya ganki fas, wwhen ever aka samu akasin hakan nan take suke barinka su sauya wasu tunda ga mata cike da gari suna neman manema, amma in mijin aurenka ne kuma da akwia so da kauna duk yanda jikinki zai lalace yana tare dake, har ki tsufa yana tare dake amma wallahi babu Dan barikin da zai zauna da old hagged woman, mata wisen up kou ya bariki yake da dadi bai taba kai gidab miji kou dakuwa mijin talaka ne tukuf. Da kyar Amanda ta samu 10k hannunshi, Wanda a before sai ya b'ata 100k lokaci guda. Yanda face dinta ya lalace da kumburi da taruwar jini alone scares him, yana mika mata wannan kudin ta tafi, kudi sister dinta ta amsa cikin Wanda alhaji ya b'ata ta saya mata magani da abinci, that's how greedy they're, kou kadan basu tausayin junansu. Bacci suka samu sosai har saida aka kira sallah asuba yarima dake rungime da taslem a kan kirjin shi ya Fara bude ido while the memories of yesterday rush back, murmushi ya skai tare da shafa gashin kanta zuwa bayanta dake rufe cikin blanket, b'ata iya minti biyu b'ata sauke ajiyan zuciya ba despite tana bacci, ahankali ya juya daita while holding pillow close to her head, gashin kanta ya tattara mata sanann ya dora kanta kan pillow tare da dora mata kiss a bakinta, Dan bude idanuwa tayi sai ta maidasu ta lumshe, blanket ya ruf mata ya Mike yashiga bathroom naked babu komai jikinshi, wanka yayi ya fito bayan ya daura alwallah, jallabiya ya saka ya samu shorts ya saka daga cijk bakin gadon ya dawo ya Dan durkusa sanann yace "baby Bari inyi sallah in dawo... " ya fad'a mata kaman idanuwanta biyu, kou motsawa batayi ba ya fice zuwa masjid, saida ya zo main falo ya tuna da akwai wata Mai suna rashida a gidanshi, tunawa yayi da maganar kudinshi, masjid yaje sai da ya dawo ya nufi Bangaren, budewa yayi ya shiga ciki, bai tsaya koina ba sai bedroom dinta, rashida ta Dan ci saa bacci ya dauketa, bakin gadon yaje ya daidaita hannunshi saitin kunnen ta ya falla mata wani irin matsiyacin Mari Mai karan gaske a gigice rashida ta firgita tare da sakin k'ara tana direwa daga kan gadon "so you have the nerves ki kwanta kan gadon da na saya da kudina?... Are you mad??" ya fad'a heading to inda rashida ke tsaye tana rawar jiki, d sauri ta girgiza mashi kai tana cewa. "am...sorry... Bab... Karawa ." ta fad'a tana dafa kuncin ta, "ina kudina... Kina tunanin am. Joking ne.... Wallahi you haven't met my bad side Don all am doing now is just a joke compare to abinda zanyi maki da rana if har karfe biyu yayi baa maidomin kudina ba... Wallahi sai ki bani kudina... Am I clear.... " ya fad'a mata babu wasa "tou... "ta fad'a tana kuka tana shafa cheek dinta da hannunta dake rawa, "good.. Thanks your stars and thank tasleem That made me a happy man if not da abind zanyi maki da safen nan sai ki nemi tears kin rasa... But zaki sha mamaki if har akayi zuhr baki bani kudina ba... I will use knife an peel your skin sai in shafa maki pepper... I will start from your face... I will disfigure you beyond recognition... I know your stupid mind is telling you am joking kou... Wait till two and see... " yq fad'a mata sounding so serious, hannuwa rashjda ta Fara yarfawa as she knows he is capable and even more, tasan for sure zai iya, sabon kuka ta Fara tana "na tuba... Ka yafemin... Na. Tuba pls... " kawai take maimaitawa while tana yarfa hannuwa, "and kar ki sake zama kan wani Abu kou furnitures a gidan nan... Use the tiles... Su kadai na yarje maki..." ya sake fad'a mata tare da juyawa ya bar dakin, jiki na rawa rashida ta dauki wayarta ta kira mum dinta ta fDa mata abinda yarima fada mata "calm down... He is trying to scare you... Insha Allah... It won't get to that... We wikk find away..." cikin matsanacin kuka rashida tacd "Ayya mami... Bakin sanshi bane... Wallahi zai iya... Mamk pls kiyi wani Abu... In kuma na mutu pls ku yafemin.... " rashida ta fada cikin matsanacin kuka Yanda take magana alone ya isa ya tadawa mum dinta hankali, dole ta tashi taje Bangaren mahaifinta ta sake mashi magana amma tana Fara maganar rashida ya nuna maya serious anger dinshi yana cewa "wallahi kika k'ara min maganar wanann yarinyar data zuba min kasa a ido sai Ranki ya baci... Be care full don't take my silence for stupidity... " ya fad'a mata yana mikewa daga inda take, cikkn kuka ta tashi ta koma ta kira ummy ta fad'a mata abubuwan da rashida ta fad'a mata, nan itama ummy ta fadawa abubakar da suka kwana farantwa juna like never before, kiss yayi mata yace. "kar ki damu zan sake yiwa wanann yaron magana...all I need is to be calm and talk to him... I will bring your sister back... Ai bazai yuwu Aliyu ya fi karfinmu duka ba... I wil talk to ciroma sai mu yi mashi magana tare... "" yayi assuring dinta, kanta ya shafa yace "save your strength pls... " ya fad'a sounding so romantic, nikam nace yaran Mai martaba duka are romantic, kou dai gado sukayi ne🤣🤣🤣. Yarima na fita yaje wajen switch run wuta ya kashe wutan Bangaren Rashida from the main source sanann ya shiga ciki ya wuce bedroom din da tasleem ke kwance sleeping so peacefully, bakin gadon ya zauna ya yaye blanket din yana kallon chest dinta dake kumbure kaman na mace Mai ciki, boobs dinta sai daukan ido suke, Dan shafasu yayi kawai sai ta bude idanuwa tana turo baki, murmushi ya sakar mataw yana cewa "mine it's tine to pray... " ya fad'a mata cikin whisper, baki ta tale kaman zatayi kuka da idanuwnata da suka kumbura tace "pls... Bacci... Jikina ciwo... " "naji sarkin son jiki... But pls kiyi sallah... Sai ki dawo ki kwanta..." ya fad'a yana gyara gashin gaban goshinta, "ban iya tafiya... " ta fad'a kaman zatayi kuka, sake daukanta yayi ya shiga daita bathroom, fita yayi ya barta, If you see yanda ta ware legs tana tafiya sai kayi mamaki, da zatayi fitsari ma sai da ta dinga kuka, bayan ta gama ta samu ta Kama ruwa tayi alwallah ta daura towel. Yarima na tsaye wajen closet searching for kayan da zata saka, nan ya ci karo da kayan rashjda dake ciki, b'ata face yayi ya fara fiddo kayan yanayi yana kallon kofar Don kar taslem ta fito ta gan kayan ranta ya baci, sai da ya tabbatar ya kwaso duk kayanta har da pant da bra dinta, if you see yanda yake rike da pant dinta sai ka rantse bai taba shiga inda aka rufe da pant din ba, wani irin riko yayi mata tamkar yana rike da kashi, da sauri ya futa ya bude kofar falonta ya watsa mata kayan ya maida ya rufe sannan ya juyo ya nufi Bangaren taslem, bedroom dinta ya wuce yabude wardrobe dinta ya dauko kaya dogayen riguna guda uku tare da cream dinta sai hijab, yana komawa ya ganta zauna bakin gadon gashin kanta baje kanta kasa don har rufe mata fuska yake, ajiye kayan yayi ya Kama gashinta ya nannade sanann ya mika mata rigar, kai ta daga tace "ban iyawa " ta fad'a kaman yar maye, murmushi ya saki yana cewa "wallahi ki sakani duk aikin da kikeso I won't get tired... The more you do it the more I love you..." ya fad'a yana ware mata daya daga cikin kayan, daga inda take zaune ya saka mata kayan ta Mike ya ajiye mata carpet ta hau kai ya dora mata hijab, zama yayi yana kallon yanda yake dukawa don sujjada, sai kace tsohuwa na sallah, sai ta Fara kai kafa daya kasa snanan ta kai dayan. Dariya na neman kufce mashi amma dafe bakin yayi don yasan tana jinshi tana iya yanke sallah ta faea kuka, tana gamawa ta kwanta nan carpet din, wajen ya dawo yana cewa "baby pls muje muyi wanka sai mu dawo mu kwanta... " ya fad'a mata yana yana mikar daita zaune Tnx [3/12, 11:06 PM] Sadeeyah: 96 Kukan shagwaba t farayi mashi amma Sam hakan bai hanashi mikar daita tsaye ba, kayan jikinta ya cire sannan ya dauketa suka shiga bathroom, suna tsaye nan Ya kunna masu ruwa cikin bathtub sanann ya dawo yayi hugging dinta while babu komai jikinta shi kuma sanye d jallabiya, sai kayi tunanin rawa suke saboda yanda yake Dan jujjuya ta while rubbing her back and her hair zuwa wajen ass dinta, "bacci..." ta fad'a mashi cikin kukan shagwaba, "mine.... Kiyi wanka tukun.... Sai muyi bacci... Pls..." ya fad'a rungume daita yana feeling jikinta a hannunshi, wani irin so yakewa wannan baiwar Allah da bai iya hanata komai daya mallaka, she's the most important person in his life right now apart from his parent, yanda muryar ta ke Dan fita na kuka drives him crazy, he can't wait for her to get use to this sex thing yanda zasuyi a koina suka gandama, he don't mind bending her yanzu ya k'ara samunta, he really can't wait to have her again, "joy baki fadamin abinda kikeso ba.... I couldn't think of anything special for a special person like you.... " ya fad'a yana shafa bayanta, hannunta biyu zagaye da kugunshi sai kukh shagwaba take mashi with her two legs open, shi dai ya gagara a Fara rufe wannan legs din, "ban... So..." ta fad'a mashi Cikim kuka "pls mana... Tell me one thing you want... zanyi maki wallahi... " ya fada mata yana kissing kanta dake manne kan chest dinshi, shuru tayi because she can't say ga abinda take so yayi mata, kuma if it's about sex she won't want any gift da zai sa yace zai k'ara yi, the pain is too much for her, his touch are sweet but his dick hurt, " Mai abun jiwa mutu ciwo... " ta fad'a mashi while still crying, dariya yarima yayi yace "Mai abun dadi... " shima y amsa mata "abunka ya ji mani ciwo... Koina zafi yake min... Nonowa na suma ciwo... " ta fad'a mashi tana kuka sosai amma voice dinta bai fita, kiss yayi mata shoulder yace bayan ta while she's sitting on his legs, his dick was looking directly at her pussy amma ba daman ya taba, kanta kan shoulder dinshi sai shafa tummy dinta zuwa chest dinta yake, sunfi minti talatin a haka sannna ya dauko towel ya daure kan erection dinshi itama ya dauko y daura mata mata ya daukota zuwa bedroom, shi ya goge mata jiki before ya samu ya shafa nata cream ya saka mata kaya shima yayi same sanann suka kwanta with her on his chest like a new born baby. Wayyo love da dadi, ba kaman if kayi dace da romantic hubby, gaskiya suma maza su dinga karatu don samun more knowledge, nor matter karatun da mace zatayi wajen koyan romance da Allah ya hadata da kidahumin namiji sai hakuri because irinsu ga taurin kai, basu iyaba kuma ka nemi koya masu ya zama matsala, sai suce sabawa kayi da harka kou kuma suce harijace ke. Wallahi mijinki kou tsoho ne indai ya iya taba ki kin gama morewa kou da kuwa bai da kudin saya maki big cars and huge account, ina amfanin huge account kullum gindi na itching, see let me tell you gaban mace is for enjoyment, waje ne da zai baki total pleasure da jin ddin da kou naw za baki bazaki samu ba sai inda wajen, so make the best out of it, wallahi in mijinki zurmuka maki kawai yake tell him what you want, if bai iyawa ki rabu da Dan iska, hahhh am joking ooo but on serious note kuyi maganar, ku zauna ku fuskanci junanku, talk about your sex life, in zaki koya shima ya koya, bai yuwa shi kullum in yazo kou baki yi mashi wasa ba zaiyi releasing because su in har zasuyi sex zasu samu gamsuwa, Kefa, shikenan a haka zaki kare ke baki San dadin dick din mijinki ba, kai it's sweet oo so make the best out of it, wata zata iya rantse maki tayi shekara goma da aure b'ata San dadin sex ba shi kuma kullum yana jin dadin abinci, kou yace bai jin dadi munafukin karya yake tunda har zaiyi releasing, a good husband should make his wife come during sex, nasan mu mata releasing dinmu us not always amma dai in har zaayi sau biyar tou a kalla ki samu natsuwa kou sau daya ne or biyu, amma wasu sai suyi wata or more basu yi ba, most women suna son on top as she ke sa suyi saurin samu natsuwa, don't be shy, tell him ti turn for you, shi bai ji kunyar hayeki ba sai ke zaki ji kunyar hayeshi?, ki zauna nan garin kunya a dinga cutar ki, wallahi indai baka samu gamsuwa da miji komai nashi haushi yake baka. Wajen karfe goma yarima ya tashi while tasleem was still sleeping peacefully, Dan daga kanshi yayi yana kallon kanta dake chest dinshi while her hands on his waist, hamma yayi as he is hungry, bai tuna yayi masu order na abinci ba, hannunshi ya ya daga ya dauki wayarshi while dayan hannunshi kan tasleem dake motsawa, yana dubawa sai yaga miscall din ummah, ita ya kira suka gaisa ta tambayi how is taslem ya amsa mata da she's fine, nan take fad'a mashi tasa an aiko masu d abincin, ajiyan zuciya ya saki yana cewa "ummah you're a life saver... Allah ya jamin da Ranki... " ya fad'a cikin so da kauna, amsawa tayi da amin ta kashe wayar. Ahankali ya samu ya kwantar daita ya Mike, plates din jiya ya kwace sannan ya bude basket din da ummah ta sako masu abinci, wani irjn pepper soup ne mai Dan banzan kamshi despite bai ci ba, idanuwa ya lumshe ya ajiyesu kan dining ya koma ciki don tado tasleem, da karar ya samu ta amince ta biyoshi falon, sai dingishi take, zama yayi ya dorata kan kafa ya Fara b'ata pepper soup din daya sha kayan kamshi, mussanman ummah tasa aka hada mata, yana Bata romon kawai ta Fara yarfa hannuwa, hannu ta nunawa ruwa yayi saurin b'ata, sai da Tasha ta zaro harshenta tana cewa "pepper..." ta fad'a tana kokarin kuka, shima sha ya danyi yace "baby it's not bad... Pls ki daure kici ki koshi kinji... " ya fad'a mata cikin rarrashi, da kyar ya samu taci naman kai da aka kawo, as she sit there tana shagwaba sai ta tuna da ranar da taga rashida ta haye kan legs din yarima, ahanakli ta dora kanta kan shoulder dinshi tare da zagaya hannuta a wuyanshi, kai ya dan daga ya kalleta yaga ta kulle idanuwanta "baby what's wrong... " ya tambayeta cikin lafazi Mai sanyaya zuciyar Mai sauraro, "I just remember.. Something ne..." tafada cikin sanyimurya "what pls... " ya fad'a cikin kauna looking at her face "nothing... " ta amsa mashi with her eyes closed "aa tell me... Meye ke damunki.... " ya fad'a yana ajiye spoon din hannunshi, face dinta yadaga yana kallon face dinta. "pls tell me... What?,, " ya sake asking dinta "kawai... I remember... Sanda... Na... Ganka da rashida... Haka..." ta fada voice dinta na rawa, "oh baby am sorry.... It's the worst mistke of my life... Yanzu daga ni sai ke...." ya fad'a mata tare da dora mata bakinshi, kiss sukayi na second goma ya dauke bakinshi yacigaba dacewa "sai in dai Kina hanani nan... " ya fad'a yana Nuna mata gabanta, baki ta turo tana cewa "da zafi AI... " "I know but daurewa Zakiyi... Baby you have to be strong for me... I wont lie ni mabukaci ne... " kai taslem ta daga ta Dan saci kallonshi tace "Meye mabukaci?.. " ta tambayeshi,. "someone that will love having woman always... " Dan turo baki tayi tace. "but it hurts... " "I know... I feel how I tear you to have you...i won't lie to you inason in ajiye at least two women Under me.... I want all of them to dress waiting for my arrival...but you csn change that... If har zaki kula Dani yanda ya kamata wallahi I won't add another woman in our life.." yafada nata cikin natsuwa, "hmmm... I hate kishiya.... Ban son kana wa wata magana... " ta fada tana kokarin fashewa da kuka "then pls be strong for me.... Take me anytime I come yo you... What do a man need in a woman...pleasure.. Children... Happiness... Joy... Good home... Wallahi if har zaki bani all why should I look out side.... Kimga daga ni sake kenan... " ya fad'a kissing her, shuru tasleem tayi thinking How zata iya barin yarima into her again, . bayan duk wahalan data sha a daren jiya "duk wata zaayi kou.. " ta fad'a cikkn shagwaba, dariya yarima ya farayi yaji kaman pepper zai haura mashi kai ta dauki ruwa yasha sanann yace "babu wata... Kasheni zakiyi... Ai kullum nakeso kaman sau uku karanci sau biyu... " idanuwa taslem ta zaro tace "ni ban iyawa... " "tou ba komai...sai in karo wata kawai... Ba sai Kin takura kanki ba... " ya fad'a sounding serious Don yaji abinda zata ce, legs ta Fara bugawa kasa amma ahanakli tana cewa "ni wallahi banso... Banason kishiya..." It's left to you baby... " ya fad'a mata yana daukan Spoon dinshi, tana kan kafarshi ya samu yaci ya koshi sannan suka koma falo, zama yayi while tana kwance kanta kan kafarshi, daga na zaune bacci yayi gaba dashi, daga baya dai ya tashi suka koma ciki don su cigaba da baccinsu. wajen karfe 12 ya tashi ya shiga bathroom yayi brush ya dauki wayarshi, daidai lokacin da Umar ke kira, bayan yayi picking yace "sir... Kayi baki..." ya fad'a mashi "who..." yarima ya fad'a ahankali don kar ya tada tasleem dake bacci "ciroma da..." bai Bari ya k'arasa ba yace "gank nan zuwa... Kar ka sake ka bude Gate...gani nan... " ya fad'a da sauri yana kashe wayar, mikewa yayi ya saka slippers ya fita, inda yake ajiye keys yaje ya dauki keys din bangaren da rashida take ya fita ya kulle wajen sanann ya fito bayan ya boye keys din, yana zuwa ya Fara fad'a yana cewa "dalla ku bude gate.... Amma wallahi baku da hankali.. Ciroma kuka Bari waje haka... " ya fad'a sounding very Angry while ana bude Gate, sai ka rantse bashi yace kar a bude ba, kuma who is Umar da zai ce shi ya hana, ana bude masu gate Aliyu is still Nagging looking real kaman gaske, ciroma ya da abubakar a bayan mota while driver na tukasu, bayan anyi parking ciroma ya fito yana cewa "ash's haka wannan yaron ya watsa mana dukiya a wajen nan... No wonder tje company is not progressing... " ya fad'a yana kallon gidan don tunda aka gina gidan bai taba zuwa ba sai yau, Aliyu shuru yayi kanshi kasa cikin respect, gaidasu yayi ciroma yace "kai ka sa aka hanamu shigowa.."ya tambayeshi "aa... Kawai nace kar su bar kowa ya shigo..." "lallai...ka taimaka AI... Amma when giving your orders you should have limitations... Mu gidajen mu kowa shiga yake muddin ya zama family... Na waje ne kawai baa yarda ya shiga anyhow... " ya fad'a while still looking at the house, abubakar na biye dashi and so is Aliyu, main falo suka shiga duk suka zauna ciroma ya kwantar da murya ya fara cewa "ina gimbiya " ya fad'a kasancewan dukkanku haka suke ce mata with exception of Aliyu "tana bacci... " ya amsa mashi calmly "alright..." inji ciroma, shidai abubakar bai ce komai ba don tamkar sunzo neman taimako kou alfsrma wajen Aliyu ne, tunda yaji abba is with him ya sauka daga kan karaga ta nuna is da girma, "Aliyu I heard all that happened... And indeed sam basu kyauta ba... Ba kaine basu kyautawa ba sai kansu... Duk Wanda ya cuci wani kanshi ya cuta don ragewa wancan yayi... So pls ina rokanka a matsayina na babban yayanka....in dai har ina da mutunci a idonka pls let that girl go tunda har ka saketa...."ya fad'a mashi cikin sanyinmurya, shuru Aliyu yayi not knowing what to say amma Sam he is not going to let her go har sai ta biyashi, "yaya.. Ai ba laifina bane... Abbane yace kar a barta ta tafi sai sun biya... " ya fad'a coming up with the simple solution in a second, "but if you tell him you want to her go bana tunanin zai hana... " inji abubakar "ni nayi rantsuwa...kawai dai ta biya... In ta biya yanzu she can go... " ya fad'a kanshi kasa before suce yayi masu rashin kunya, "wai nawa ne wanann kudin... " inji abubakar sounding a bit angry "sunkai 35 m... Ta amsarmin 25m cash...sannan tasa na saya mata duk kayan dakin da take dasu... Kuma abba ya bada 3m In short duk sun Mai 40m...in yanzu ka biya she's free.. " ya fad'a cikin respect, maganar ya mugun batawa abubakar rai amma sai yayi shuru bai ce komai ba, "tou yanzu ita tana ina?.. " inji ciroma "tana wani gidn chan." bai k'arasa ba abubakar yace "he is lying... Karya kake kace tana wani gidan alhalin tana cikin gidan nan... Badai bamu da mutunci a wajenka ba... Kou a lahira ana cin arzikin wani...amma tunda bamu is rashida ta ci arzikin mu ba shikenan... Ka kyauta... " abubakar ya fad'a yana mikewa out of anger, "yaya ba... " bai k'arasa ba abubakar ya dga mashi hannu ya tashi cikin fushi ya bar falon, shuru Aliyu yayi har sai da ya fita yace "yaya kar kuga laifina... Ina bin umarnin abba ne... Pls dont be mad... " ya fad'a mashi kaman gaske "it's alright... I will talk to him..." shima ciroma ya fad'a yana mikewa, har waje Aliyu ya rakashi ya bude mashi bayan mota ya shiga suka bar Gidan, cikin gidan ya koma ya kwanta gefen taslem while yayo masu order abinda zasu ci da rana. Fita yayi ya samu umar a gate yace "Ina kudin suke... " yafada mashi tsaye da hannunshi biyu a bayanshi "suna ciki like you asked me to..."Umar ya amsa mashi yana mikewa tsaye Bring it... " ya fad'a mashi atakaice,nan Umar ya shiga ciki ya fito da bag din dake dauke da kudi, dariya yarima yayi yace "shegiya... AI wallahi kou cinye kudon nan tayi da sai tayi amansu because ba barinsu zanyi ba... " ya fad'a in a funny way dayasa duk sukayi dariya, bude bag din yayi yaga yanda ya badasu haka suke sai dai har da Karin 4m, daman ya bawa rashida two million kuma Amanda ta bawa sannan da akwai kudin sarkar maman tasleem ciki, in short most of the money belongs to them. Bundle din dubu daya ya dauka guda biyar ya mikawa making 500k ya mikawa Umar, amsa Umar yayi thinking aikinshi zaiyi, sai da ya amsa yace "wanann kyauta ce gareka... Today am happy so I want all of you da kuke tare Dani kuyi fsrin ciki kuma... " ya fad'a taking another 300k yana mikawa dayan daga cikin masu gadin, AI banda tsalle vabu abinda Umar da Wanda aka bawa 300k suke, ban da ihunshi babu abinda ke tashi "babu Mai irjn wannan aikin sai gadanga.... Bangon sukari..kowa ya rabeka sai ya latsa... Gashi muma muna ta latsa... Angon taslem...Dan Mai babban daki... Kayi gadon halin kwarai.... . Zaki kora maza dawa... Allah ya k'ara girma... " Umar ya fad'a cikin so much excitement yana rike da kudon dau dubasu kawai yake, haka ya bi sauran da 300keach duk sai murna suke suna mashi kirari Mai daukan hankalin Mai sauraro, karkata kai yayi yace "in kunsan farin cikin da nake ciki da kun San wannan is a chicken change... Kawai ku tayani godewa Allah daya saka ni cikin aljannar duniya... " ya fad'a cikin kasaita, nan suka dinga adu'ar Allah ya k'ara mashi niimar duniya da lahira, bag din kudin ya dauka ya shiga main falo dashi, Bangaren da su Hindu suke ya shiga da bag din, Hindu da sauran masu aikin suna zaune thinking of where is tasleem da har kusan karfe daya basu ganta ba, sunsan bata fita ba because inda ta fita zata yi masu sallama before going out, b'ata taba fita batayi masu bankwana ba, ana bude kofa duk suka kalli wajen, ganin yarima da bag yasa duk sukayi saurin mikewa tare da gaidashi, bai amsa VA ya dauki 300k ya mika mata da sauri ta durkusa har kasa ta amsa hannunta na rawa, sauran kuma Ya bisu da 100k each, ganin kallon confusion da suke mashi yasa yace "kyauta na baku..." aikam kaman zasuyi kuka saboda farin Ciki, banda godiya babu abinda suke, "ku godewa Mai uwar dakinku..." was abinda ya fad'a yana barin dakin, sai da ya fita yace. "your sweet uwar daki... " ya fad'a yana dariya, part dinshi ya koma da sauran kudin ya ajiye cikin closet ya dawo ya zauna yana kallon taslem dakr kwance, sai ka rantse madubi yake kallo, he was there for over 30 minutes yana kallonta, sai bin bakinta yake da kallo, deep down he is thanking Allah for giving him such blessing, yasan tasleem. Huge blessing ce a rayuwar shi, he knows Rashida sucks in bed and tasleem taste sweeter than honey in bed, dole ya daratanta, mikewa yayi ya shiga bathroom ya sake hada mata ruwan wanka Mai dumi sosai because yasan da wuya in zai iya kyaleta a daren yau, sai da ya gama hadawa ya dawo bakin gadon ya dan rike nose dinta, da sauri ta bude idanuwa tana tale baki kaman zatayi kuka, dariya ya saki yana cewa "raise and shy my joy... " ya fad'a mata, "bacci bai isheni ba... " ta fad'a cikin shagwaba tana murza idanuwa, "Nima nafison kiyi bacci sosai... I want you to good rest... "ya fad'a mata smiling, "kuma ka tadani... " ta fad'a tana mika tare da hamma yarima ya saka right hand dinshi ya rufe mata baki kafin ta rufe da kanta, "sorry... So nake kiyi wanka... Sai kici abinci then you can go back to sleep again har zuwa asr..." ya fad'a mata calmly, b'ata ce komai ba ta ta Mike zaune amma face dinta kaman na small baby da aka tada daga baccin da bai isheta ba, legs dinta tayi kokarin saukewa daga kan gado ta saki k'ara alaman tana jin zafin legs din, "sorry... " ya fad'a yana saukar mata da legs dinta, "pls ki taho da kanki kinji my love... " ya fad'a mata yana tsaye gabanta, cikin shagwaba ta makale mashi kafada tare dacewa "ni ban iyawa... Ka daukeni....tunda kai ka jimin ciwo... " ta fad'a tana tale baki, "alright ba damuwa AI... Zan k'ara ji maki ne... " ya fad'a lifting her up, haka ta kaita bathroom ya cire mata kaya looking at her alone gives him hard erection, haka dai ya sake mata wanka ya Sakata cikin bathtub nai dauke da warm water, ware mata legs yayi Don ruwan dumin ya shigeta da kyau, kuka ta farayi tana sai na fadawa ummah, bashi yayi wanka ba amma duk jikinshi jike da ruwa. Bayan ya tabbatar da ruwan ya rage zafi ya fiddota ya kaita bedroom, har sai shafa mata cream yace "baby na mance bakiyi alwallah ba.... Now tashi kiyi sai ki dawo in shafa maki cream... " ya fad'a mata, baki ta turo tace "kayi min tou... " ta sakr fad'a mashi Cikin shagwaba, tsayawa yayi rike da waist dinshi yana kallonta, daga wet eyes dinta tayi ta ce "shikenan... Tunda... Baka kaini.. Kayimin... " ta fad'a tana kokarin mikewa, da sauri ya durkusa gabanta tare dacewa "baby ba haka bane... Am. Just looking at how adorable you're.... Babu abinda zaki nema in kiyi maki... " ya fad'a yana daukanta, bathroom suka koma yayi mata suka dawo sannan ya shafa mata cream tare da saka mata riga without single inner wears wato bra and pant, nikam nace indai taslem ce you go tire saboda tana da son jiki over. Saida ya kammala mata komai ya shiga bathroom ya dauro alwallah ya fito ya shimfida mata carpet ya b'ata hijab ya fjta zuwa masjid looking happy. Da kanta ta taka ta hau abun sallah tayi sallah looking so happy, Allah kadai yasan how she's happy, she wish this moment will last for ever, yanda yake treating dinta gives her total joys, kwanciya tayi kan carpet thinking about her mom, duk yau basuyi magana ba kuma it feels as if sunyi shekara basuyi magana ba, she really wants to talk to her, tana nan tana tunanin how to go to her part ta dauki wayarta taji yarima ya dawo, ya kai kusan minti ashirin nan falo sanann ya shigo, direct wajenta ya nufa ya kaita falo ya zaunar daita kan kafarshi sukayi lunch kasancewan ya riga ya shirya komai kafin ya zo daukanta. Cikin natsuwa sukaci abinci suka koshi ya ajiyeta falonshi ya kunna mata kallo ya mika mata remote yana cewa "baby... Kiyi kallo... Zan ajiye wanann plates din a kitchen sanann in yi wani abu..." ya fad'a mata as it's 2pm da ya bawa rashida is close, nan dai ya samu ya tattara plates while taslem was busy looking for channel to watch, bayan ya kwace ya fita ya ajiye kitchen ya dauki wuka ya fito ya nufi part din rashida, tunda ya fita da safe rashida ke takure jikin bango take kuka then tana counting time, tana ganin karfe biyu dot ta Fara sabon kuka tana yarfa hannuwa tasan he will surely do what he said, duk yau kou tashi daga inda take batayi ba balle ta sha daidai da ruwa, duniya bayan ga Allah bataga Wanda take jiwa tsiro kaman Aliyu ba, she have seen the Real monster that he is and she knows he will surely hurt her, jin an bude kofar falo yasa ta Fara yarfa hannuwa tana mikewa tsaye, seeing him come inside da wuka a hannunshi yasa Fara kuka. Sosai tana cewa "wayyo.... Wallahi... Sunce... Zaa.. Kawo... Pls... " AI kou jinta yarima baiyi ya shakumota yana cewa "I don't havr Time to waste... " ya fad'a yana tura kanta cikin hammatanshi finding her face, "I will disfigure your face today... Gobe kuma I will start chopping your finger nails.... You think am Joking kou..wait till am done with you..."ya fad'a yana Jan gashin kanta da karfi raising her hear up. Bayan fitarshi da few minutes tasleem ta ajiye remote ta Kama hanyar waje Don daukan wayarta, she really needs to talk to her mom, tana fita main falo taji wani irin ihu da b'ata San daga ina yake fitowa ba, abinka da wance b'ata son tashin hankali nan take jikinta ya Fara rawa ta kasa kunne tana jin daga ina ihun ke fitowa, nan take ta gane it's from rashida, wani irin scream taji again b'ata San sanda ta Kama hanyar dakin ba jikinta na rawa, Sam ta mance da Ciwom da take ji ta shiga falon babu kowa, another k'ara taji Wanda ya nuna she's in so much pain, jiki na rawa taslem ta bude bedroom din, yarima ta gani rike da kan rashida ya chaka mata wuka a chin dinta na hagu, wani irin k'ara ta saki Wanda yasa yarima saurin juyowa gareta, da sauri ya saki rashida ta fadi kasa jini na fita daga chin dinta sai kuma ya saki wukan ya nufi tasleem data duka tana faman fasa k'ara hannunta biyu kan kunnenta, tana ganin ya nufota tayi saurin mikewa ta baza da gudu tana dingishi, AI taku daya yayi ya kamata kafin ta ida fita daga bed room din "wayyo leave... You're wicked... You're mean... " ta fad'a trying to fight him, riketa yayi yana cewa "pls am. Sorry... She's a bad person... She need to be dealt with... " ya fad'a trying to make her understand "no... You're wicked... You're mean.... " hannu ya dora mata kan baki as She pour him hot words, "it's not like that... She duped me... She havr to pay me my money... " ya fad'a jikinahi na rawa saboda yanda tasleem ke kuka. "but kace ka saketa kou... Why is She still here... " ta fad'a tana kuka, "baby she duped me over 30 million.... She have to pay..." [2/15, 7:43 PM] zuwairat nuhu: "no... Ta bar mana gida.... I don't want her here... " ta fad'a tana kuka tana kallon rashida dake durkushe kasa jini na fita daga chin dinta sai kuka take, "baby I prefer ta biyanj in bada sadaka... If na bar ta ta gama Dani...." bai k'arasa ba tace "no... She should go.... Let her go pls.... " ta fad'a cikin matsanacin kuka rike ta yayi yace "haba baby... Pls... Don't say that... " "you said kome nakeso I should ask.... let her go.... " ta fad'a cikin kuka, yarima ji yayi kaman ya dinga dukan bango har yaji sanyi cikin ranshi. A fusace ya juya ga rashida walking towards her angrily.... Thanks [3/12, 11:06 PM] Sadeeyah: 97❤💙🧡💚💛 Sakaci Yanda ya nufi inda rashida take yasa rashida saurin kwanciya kasa tare da boye face dinta da jini ke zuba Don kar ya sakr bugar mata face, ihu taslem ta saki tana cewa "no pls!!!... Pls no... Enough... She Should go... " ta fad'a cikin ihu Don kar ya sake bugunta, tsayawa yarima yayi half way breathing out so Loud saboda fushi da bakin cikin watsa mashi plan dinshi da tasleem ke sonyi, he planned to deal with her in a way that har ta mutu she Will be nothing but a good girl, juyawa yayi zuwa wajen taslem dake kuka ya rike mata shoulder yana cewa "baby... She's not worth it....she's an evil person in human skin...baby she's a monster... Pls don't beg for mercy for this thing... " ya fad'a yana nuna rashjda dake kwance tana kuka, "baby remember yanda ta sa na dinga maltreating dinki...she deceived you... She ruined our happiness baby....she wanted to destroy our home... Remember she's the person you called besty but snatched your husband... Kinga baby bai kamata kina wasting precious tears dinki kanta ba... " ya fad'a yana mata kiss a goshinta tare da dora kanshi kanta, all he wants her to say is kawai yayi handling dinta to his satisfaction, ita kuma tasleem is not a violence person so she want Rashida out of their lives for good, wet eyes taslem ta bude ta kalli rashida dake kwance ta Dan daga kanta tana satan kallon yanda yarima ya rike talseme da bakinshi goshinta then later his forehead on hers, gani tayi rashida ta mugun sauya mata, she looks so older, tamkar ta Kai shekara arbain a duniya saboda tashin hankali, daman in har mutum na shiga tashin hankali nan take zakaga ya fi shekarunshi tsufa, amma in har da akwai kwanciyar hankali zakiga you age backward instead of forward, so give your self peace of mind, no money in the world can buy peace of mind be happy, be good and happiness will find you for sure. In kina da hankali you will know that mugun mutum bai da riba kou miskala zaratin, kou yaci riba Dan kadan ne kuma for a short time, amma you will never see any one being good suffer, wallahi kou sun wahala it's for a short time kamar yanda jindadin mugun mutum it's for a short time, stay away from trouble, kar ka saka baki cikin abinda bai shafeka ba, wallahi nuna iyayi while others are watching is a big bad attitude you should get rid of, zakiga wasu komai da ruwanka, bazaka kome ka gani you must add your own, kuma at the end of the day babu abinda zaa baka sai tarin zunubi, kece komai kika gani sai Kinyi sharing, wasu Don asara basu karanta ba amma dayake an saba da gulma jiki rawa yake a yi sharing without even putting Yourself in the position, ki tuna in kin rufawa wata asiri rabbi zai rufa Taki ranar da baki tsammani. Rashida is feeling wo much pain as she made tasleem watch their fake love and now she's watching real love, despite she charmed yarima vata taba ganinshi yana magana haka with so much love and adoration ba, yanda yake mata magana kaman he's in her total control and care, "babyna... Pls she's not worth it... Kawai jike kwanta ki Huta...you deserve all the rest babyna... Remember how you made me a happy man yesterday.... Pls go and rest... " ya fad'a mata yana sakr mata launching another kiss a goshi sounding so romantic kawai so yake ta bar dakin kou da zai bar rashida sai ya bar mata tabon d har ta mutu ba zai goge ba, he want to mark her yanda in taga mugun Abu da kanta zata dinga gudu, cikin kuka tasleem ta girgiza mashi Kai. Tana cewa "Kawai... Ta.. Tafi... " ta fad'a cikin sheshheka "baby pls no... Kinsan kou me kike so zanyi maki but not this one... " ya fad'a still rubbing his forehead a nata, "nidai ta tafi... You said I should ask anything... Kawai I want her to leave... " ta sake fad'a mashi, shuru yarima yayi as he listens to what she said, kanshi ya daga ahankali yace "baby da gaske kike?... Is this what you will ask for of all the goodies in the whole wide world?.. " ya sake asking, da sauri ta daga mashi kai tana kuka "alright then... She's free... " ya fad'a maganar na fita daga bakinshi with so much bitterness, wani irin ajiyan zuxiya rashjda dakr kwance kasa ta saki jin abinda yace, she feel. So free and in debt od tasleem, she csn believe she's this free minded, she thought she will add to her pain because of what she did to her amma she was wrong, kou itace she won't take it likely but tasleem is an angel in human form just like the way she's devil in human form, juyawa yarima yayi ga rashida before he starts saying "baki ji kunya ba pls?... Bakiji wani iri a zuciyar ki ba... Yarinyar da kika cuta kika tarwatsawa happiness kika hana baccin dare kika saka hawaye Mai zafi because she treated a bitch like you is still begging for Mercy for you.... Tir da halinki.... Tir da masu irin halinki..." rabbi ya hada duk wasu mugan mutane azzalumai da mutane irinsu way and zasu ci uwarsu full time, "I spit on you... Wannan innocent soul din kika cuta... Wallahi baki gama gani ba.... Nemesis will surely catcht up with you..." ya. Fad'a sounding very bitter, he wish taslem zata bar wajen kou na minti guda ne amma taki barin wajen, he wants her to leave Don ya samu yaci uwar ta for another minute, "how do you feel now when the person you dealt with become your saviour.... " ya fad'a cikin high temper with Loud stammer, "tell me!..." ya sakr daka mata tsawa, cikin rawar jiki rashida tace "am sorry... " b'ata k'arasa ba yace "ba abinda na tambayeki ba kenan... I said how do you feel right now..." ya sakr asking dinta "I... Feel... Bad... " ta fad'a yana kallon tasleem, saliva yarima ya watsa mata before saying. "people like you should not feel bad.... You should feel dead.... You should feel rotten like your stupid heart... I remember you asked for a 11.5m car For having a first night which is the worst moment of my life... "ya fad'a heading to inda tasleem ke tsaye ya Kama hannunta yayi mata kiss before adding "but this innocent girl ask for you to be free as her own gift... You see how golden her heart is?... Thank your God because abinda naso nayi maki kou baki bazai furta ba,.... Now na baki seconds biyu... Ki bar gidan nan before I change my mind..." ya fad'a mata sounding very angry aikam da gudu rashida ta Mike despite b'ata da strength, tana tashi tana faduwa tazo daukan wayarta yace "drop that...Ai da kudina kika saya..." ya daka mata tsawa, da Sauri ta saki wayar ta dauki hijab, "drop that too... " ya Sake daka mata tsawa, in kaga yanda rashida ke rawar jiki sai ka tausaya mata, she is trembling from head to toe, da ka ganta sai kaji kaman kayi mata kuka, da sauri ta ajiye hijab din, "pls stop this... " taslem ta fadawa yarima tana kuka "stop what..." "let her dress pls... " ta fad'a cikin hawaye, cikin fushi ya bangajeta ya wuce yana cewa "if you like ta kwaci komai... " ya fad'a cikin fushi yana barin dakin, da sauri rashida ta dauki hijab din ta saka Amma kou kadan batayi gigin daukan wayar ba ta barshi nan dakin ta zo wajen taslem ta durkusa har kasa ta Fara cewa "am sorry.... Ki yafemin... Kin aminta Dani... Na cutar dake... Pls fine it in your heart to... Forgive me...i know har duniya ta Nade ban k'ara samun irinki... I will never have anyone that will love me for real like you... I will never have anyone that will trust and confide in me like you... Amma duk Wanda abinda kukayimin vai hanani yin abinda nayi niyya VA because I was blind by his love... " ta fad'a cikin matsanacin kuka while ta dora hannunta da hijab kan chin dinta Don kar jini ya fita, tasleem was crying too as she knows rashida is saying the truth, indeed she never trusted anyone or love any friends like rashida, "ki yafemin.... Banci ribar komai ba.... Banga riba cikin cuta ba sai wahala... Wallahi sister na wahala.... Ciki ya baremin.... Yanzu jini zubar min yake babu kakkautawa.... Bansan abinda ya shigemin Kai na ci amanarki ba... Kaicona... " ta fad'a crying out very loud, taslem too was crying, she feel so bad this moment, taji tausayin rashida, she's an innocent soul that doesn't keep so much grudges, "na.. Yafe... Maki.... You're my besty... What happened is meant to be.... It's all my fault... Allah ya bani miji abin son kowa... Amma I never valued him until you came along.... You thought me what jealousy is... Bansan haka yake da zafi ba.... Because of you I learnt how to hold on to what I love very tight.... So it's lesson for people like you and me....pls tashi and stop crying... " tasleen ta fad'a tana shafa shoulder din rashida, "Allah sarki... You're such a good person taslem... I harmed an Angel... Dole inga Sakayya... Am so sorry... " rashida ta sakr fad'a mata, "you're an angel too... People do many things for love... So love ne yayi driving dinki... Not because you're bad..." taslem tayi adding, mikewa rashida tayi suka rungumi juna da rashida both crying very Loud, tasleem ce ta daga kanta tace "pls... Ki zauna... Ki Jirani... Let me call ummah... " ta fad'a mata, da sauri rashida ta girgiza mata Kai tare dacewa "no pls... Let me go before he changes his mind....am scared ya dawo nan ya sameni..." ta fad'a cikin matsanacin tsoro, "no... Just wait... He won't do anything again.. Kawai ki jira... " ta fad'a tana sakin hannunta tare da ja baya tana Kama hanyar fita daga bedroom din, rashida dake tsaye jikinta sai rawa yake, kurawa tafiyar taslem ido tayi Kawai sai ta dan saki murmushi, she knows this perfectly well, kaman wata small girguwa haka take tafiya, kafin ta ida fita rashida tace "pls.. Ki dan gyara tafiyar ki... " tafada wearing a smile a kan wet face, juyowa tasleem tayi itama ta saki murmushi tare da ficewa trying to walk well, dakin masu aikinta tashiga duk suka Mike, Hindu was asking ina taje, bata amsa ba Hindu ta bi bayanta tana bata labarin kudin da aka basu, kallonta tayi da idanuwanta da sukayi ja tace "pls.. Ki Bari... In samu.. Natsuwa... Sai muyi magana..." ta fad'a heading to bed room, tsayawa Hindu tayi tana kallon bayanta, everything about tasleem changed especially her walk. Tama shiga ciki ta gan wayarta inda ta barshi jiya, miscals ne rututu cikin wayar, zama tayi ta kira ummah ta Fara kuka before ummah tayi picking, ummah na picking taji kukan taslem na tashi "subhanallah.... Gimbiyata what happened again..." ummah ta fada thinking yarima ne ya sake saduwa daita maybe, cikin kuka tasleem ta fadawa ummah komai har da cewa ta tarda yarima zai yanka rashida tare dacewa "ummah kuma yanzu ya hanata daukan komai... Kou hijab ya hanata... Har wayarta yace ta barshi wai kudinshi ne... Pls ummah... Kiyi mashi magana.... " ta fad'a cikin kuka sosai, ummah was so surprise that the cry was for rashida, she can imagine taslem is this nice and soft "dear na ki kwantar da Hankalinki... Zanyi mashi magana right away..." ta fadawa taslem tare da kashe wayarta. Yarima kam yana fita bai zarce koina ba sai bed room dinshi, kanshi ya wulla kan gado ya harde hannuwa a chest sai girgiza legs yake alaman he is angry, in ka ganshi sai ka rantse bursting zaiyi sabida yanda ya kumbura, yana zaune a haka wayarshi tayi ringing, ganin ummah yasa ya skai ajiyan zuciya yayi picking sai ji yayi ummah tana cewa "Kai jahilin ina ne da zaka saki matar da ka taba saduwa da ita ka hanata daukan wani Abu...." face dinshi daddaure yace "ummah AI kou Meye ba a hayyacina akayi ba..." bai k'arasa ba tace "keep quite my friend.....amma a hayyacinka ka sadu daita ai... Now listen let her pack her things.... Kou ta ajiye me zakayi dashi... What will you do with it..." ta fad'a sounding very angry "ummah... Sai jn bawa masu aiki.... " "lefen ta dai nata ne... So let her pack it...kar ka bari gimbiya ta sake kawomin karar ka.." ta fad'a mashi "hmmm OK... Kuyi duk yanda kukeso.... " ya fad'a mata cikin bacin rai, kashe wayarta tayi ta sake kiran tasleem telling her ta fadawa rashida ta dauki kayanta especially sutura, wani irin dadi taslem taji, mikewa tayi ta fita ta kira su Hindu su zo su taya rashida kwace kaya, tsayawa Hindu tayi looking confused "Bangane VA... Me kike nufi" ta fad'a tana gyara tsayuwa, "I said kuzo ku daukawa rashida kaya... And pls banson kice komai... Allah ya riga ya gama mana komai... So mu gode mashi Kawai..." ta fad'a mata tana ficewa daga dakin, babu musu suka bi bayanta, tasleem komawa tayi dakin rashida tana bude kofa rashida ta wani zabura kaman dodo ya bude kofa, da sauri ta saki ranta ganin taslem da masu aikinta, "ku sauke akwatunan ku zuba kayan ciki... " taslem ta fadawa masu aikinta, rashida was so speechless because of abinda taslem keyi mata despite everything, tana kallo aka sauke bag dinta aka zuba mata kayanta har da wayanda baa dinka ba, sai da suka gama taga sunyi waje dasu, rungume rashida tasleem tayi tana cewa "dan Allah ki Diana kuka.... Kawai in kin samu lafiya sai a dawo a kwace maki kayan dakinki... " "wallahi kou haka dankikayi min ma na Gode... Allah ya saka da alkhairi... " rashida ta amsa mata. Sakinta tayi ta fita dafa da chin dinta tare da jawo gaban hijab dinta zuwa face dinta, har compound taslem ta bita taga zaa fita da kayan ta kira Hindu ta dauko mata makullin motarta daya, Hindu da face dinta babu walwala sosai ta jiye akwatin dake hannun ta shiga ciki, bayan kaman minti biyar ta fito da key din old car dinta wato Wanda tazo dashi daga gida ta mikewa taslem, juyawa rashida tayi gareta tana cewa "no pls... Ba sai an kaini ba... I will find public Transpot..." tafad'a face dinta biye cikin hijab, masu gadi kam kallon su Kawaai suke suna mamakin abinda ke faruwa, wajen rashida taslem ta koma tace "no pls.... " ta fad'a tana Kama mata hannu for just ten seconds before ta saki ta mikawa Umar key Don ya Kai rashida gida, bayan motar aka zuba mata bags din sai kuka kawai take, godiya ta sake yiwa taslem before ta shiga motar feeling free kuma at the same time feeling scared of abinda zata tarda a gidansu, she's so afraid of meeting her parents especially her father, sai da aka maida gate aka rufe sannan tasleem ta koma ciki, kou kadan bata samu courage din shiga Bangaren da yarima yake ba saboda yanda ya bangajeta ya wuce scares the hell out of her, hakan yasa ta shiga Bangaren su Hindu, "amma gaskiya kina da halin kwarai... Bayan duk abinda wanann yarinyar tayi maki kika taimaka mata... Amma gaskiya na yaba mako Don ni kaina ban iyawa... " Hindu ta fad'a mata, murmushi tasleem ta saki kawai tare da dora kanta kan kujera kaman Mai jin bacci, da sauri Hindi ta sake cewa "Bari in dauko maki wannan kudin ki gani... " ta fad'a tana shjga daki sauran masu aiki suka bita, bayan few seconds suka dawo da kudin kowa da nashi, kallon kudin tasleem tayi tace "ashe kun zama hajiyoyi ban sani ba... " ta fad'a tana dariya "wai dan Allah me akeyi har ya bamu irin wannan kudin... "Hindu ta tambayeta, shuru tasleem tayi for a moment before saying "nidai ban sani ba... " ta amsa mata, hira suka cigaba dayi for some moment sanann ta Mike ta shiga ciki ta kira mum dinta, she gist her about everything from last night zuwa dramar rashida, hajiya zainab bata bi ta kan maganar daren jiya ba sai tace. "oh ni...yanzu Allah ya kawo karshen zamanki da wannan yarinyar... Sai kiyi hattara... Kar in kuskura inji kin bar wata Kawa tazo gidanki... I am your friend.. Share all your secret with me kinji kou.. " "yes mummy... " gaka suka gama wayarsu cikin so da kauna da kwanciyar hankali,. Wajen karfe hudu Saura Umar ya isa gidan su rashida bisan bin address data bash, the more suna getting closer the more rashida najin faduwar gaba na Tashin hankali, tasan daf dinta ya dawo daga office by wannan lokacin, horn Umar yayi bakin kofar gidan alaman a bude mashi ya shiga, dan satan kallon shi yayi ta madubi yaga she's still crying but in low voice, komai nata seem so weak, bai san ainahin why she's Like this ba but da ganin ta kasan she's in so much pain, assuming bai Santa tun farko ba da ba zai damu ba but Jr knows how unique she is when suna fita da yarima kullum, he wonder what happened so suddenly, bayan an bude mashi Gate ya shiga yafi minti biyar tsaye bata fita ba sai nishi kawai take, tunda suka shiga motar bai ga face dinta ba balle yasan how it looks, ganin bata da niyyar fita yasa ya fita ya sauke bags dinta sanann ya dawo ya bude side din da take zaune, he can see how she's trembling, jikinta na rawa ta matso kusa da door which in the process ciwon da ke cin dinta ya bayyana, da ganin ciwon it's new dukda jini ya bushe a wajen, fitowa tayi ta kusa faduwa tayi saurin daidaita kanta, kaman hadin baki mahaifinta ya fito Don tafiya masjid, he was like who is this... Hannu rashida ta Fara yarfawa as she saw him coming towards inda take, she feels like running away saboda tsoro, shidai Umar mota ya shiga ya bar gidan, as mahaifinta na zuwa kusa yana gane kamaninta da rashida, she changed sp much that mahaifinta bai ganeta ba, sai da ya zo kusa daita ya gane she's the one, aikam da gudu ya koma ciki yana cewa "so you have the nerves... " kawai yake maimaitawa as he run into his apartment, kou good seconds goma baiyi ciki ba ya dawo da dorina mai baki uku, ihu rashida ta farayi tana kiran "mami!!! " da sauran strength dinta, da gudu ta je bayan Mai gadi amma daf dinta na zuwa ya Fara zuba mata dorina ta koina yana cewa "ubanwa ya shigo min dakr gidan nan... " sai ihu take tana "wallahi na tuba... Sharrin shaidan ne... " kawai take fad'a mashi as he beats her black and blue, sai da ya kusa yi mata 30 lashes sannan Mai gadi data shiga kiran hajiya asiya ya taho da gudu yana tsustar inda aka shaula mashi bulala, AI babu dankwali hajiya asiya ta fito tana kuka saboda yanda ta hango rashida kwance kasa kou motsi batayi mahaifinta sai dukanta yake da bulala kaman ya samu wani hardened criminal, tana zuwa ta rika bayan alhaji tana kuka tana rokanshi ya daina dukanta haka nan, bai daina ba har sai da ta Kwanta kan rashida tana cewa "beat me... Beat me and leave her.. Pls beat me... " take ta maimaita cikin tashin hankali saboda gani take zai iya Kasheta as he is beating her without control. Ganin ta kwanta kan rashida yasa yace "stand up... Tashi daga kanta... Let me cure the madness in her... " ya fad'a yana neman yanda zau bugi rashida batare daya taba hajiya asiya ba, bajewa tayi kanta nan kasa tana cewa "beat me alhaji.. Ka dokeni Kawai...beat me... " ta fad'a cikkn serious tears and cry, wulla dorinar yayi kasa yana cewa "kar in dawo in tardaki gidan nan... I don't want to meet you because if I do I will kill you... " ya fad'a mata in anger yana fita daga gidan. Da sauri hajiya asiya ta tashi daga kan rashida ta birkita ta taga kou motsi batayi sai dai nishi kawai take numfashin na fita in a terrible way, sabon kuka hajiya asiya ta Fara ganin tabon chin din rashida kuma yanda yarta ta koma kaman ba rashida ba, da gudu ta mike ta shiga ciki ta saka hijab tare da dauko makullin mota da bag ta fito tana fadawa maigadi ya taimaka ya saka mata ita a mota, haka aka Sakata mota mahaifiyar ta na kuka ta fita daita zuwa hospital, suna zuwa aka karbeta dr ya kira mum dinta ya tanbayeta what happened, cikin kuka hajiya asiya tace "pls just take care of her for me... " ta fad'a cikkn kuka "the reason I asked is because ana iya kwatar mata hakkinta...duk Wanda yayi mata hakan shouldn't go unpunished... She's terrible... " ya fad'a cikin damuwa, nan dai ya shiga inda aka Kai rashida ya duba jikinta, her tummy is so red from outside and her skin is swollen, bayan dube dube da kuma jinin dake zubar mata non stop ya fito yana tambayar ina mijinta, hajiya asiya have no choice tace yayi tafiya, don kar ma dr ya tado wata long story, nan dr yace " well inason a saka hannu ne.. Zaa cire mata mahaifa... Her worm is damage.. It's like an samu Abu a bubbuga shi... " AI hannu hajiya asiya ta dora a Kai ta saki salati tare da sabon kuka Aski in yazo gaban goshi zafi, Tnx [3/12, 11:06 PM] Sadeeyah: 98❤💛💚🧡💙 Sakaci "inna lillahi waina ilaihi rajiun!!!!" was abinda hajiya asiya ta fad'a before adding "pls doctor... Babu yanda zakayi?... I mean babu dan dabaran da zakayi... She's a young girl... Kou Haihuwa daya batayi ba... How comes pls... " ta fad'a cikin kuka "yes.... Amma anyiwa mahaifar damage....the Best solution shine cirewa...in ba haka ba wannan jinin ba zai tsaya ba....leaving her with it is going to kill her gradually so kiyi hakuri ki kira mijinta ya saka hannu ya a cire... If kuma ke zaki saka hannu it's alright..." inji dr, kuka kawai hajiya asiya take, she cried and cried and cried "pls think of something else... " ta ke maimaitawa dr, inda shi kuma yace it's the only solution, "pls let me talk to her... " hajiya asiya ta fad'a mashi, "she's asleep for now... In ta shi sai ki ganta... Pls... Make your decision fast... " ya fad'a mata yana rubuta mata maganin da zata sayo. Bayan ta sayo magani ta dawo ta samu kiran ummy ta fad'a mata rashida ta dawo, kou hour basuyi da waya ba itama ummy ta zo hospital din, har lokacin b'ata samu ganin rashida ba, zama sukayi hajiya asiya na fad'a mata what dr told her about rashida, banda kuka babu abinda ummy takeyi, sai wajen karfe seven rashida ta bude ido, nan hajiya asiya da ummy suka shiga ciki, banda neman yafiya babu abinda rashida takeyi, tana magana tana kuka, "Kinga yanzu abinda kika jawo mana... The dr yace dole a cire maki mahaifa... " inji ummy, shuru rashida da duk jikin ta ke kwance da tsawun bulala tayi for a moment sanann tace "babu komai.... Ni ban ma k'ara aure... Balle ayi maganar Haihuwa.... Babu matsala... " ta fad'a cikin hawaye, around 7:30 abubakar yazo daukan ummy daga hospital din, nan yaga rashida, ya mugun tausaya mata as he thinks aliyu went off limit, she look so different with wound all over her, her chin was bandaged, she look so terrible, inda abba is not behind Aliyu da babu abinda zai hana abubakar yin maganin Aliyu amma kou kadan he can't talk to him because he is afraid, all he told mami was "kar ayi saurin saka hannu a cire mata mahaifa.... I will contact my dr... Duk yanda makuyi dashi zan. Fad'a maku... K abubakar ya fad'awa mami, nan suka tafi da ummy gida leaving Mami da rashida da b'ata good 5 minutes b'ata firgita ba. Yarima kam bakin ciki da takaici bai barshi yaje wajen tasleem kou ya sake nemanta ba har akayi sallah ishai, tea kawai ya hada ya sha ya kwanta sai kumbure kumbure yake shi kadai, shi dai he is angry rashida batayi paying kudinshi to the last kobo ba, he wanted to Make her family pay kou da kuwa zaa hada mashi da kudin da ya amsa hannun Amanda all over again amsa zaiyi amma shine yanzu ta tafi. Haushi kawai yake ji that yana son zuwa wajenta amma zuciya ba zai barshi ba. Itama tasleem tana zaune tare dasu Hindu suna kallo amma sam hankalinta bai wajen, not seeing yarima for almost four hours make her feel kaman tayi wata b'ata ganshi ba, lokacin sallah ishai ta Mike ta shiga ciki tayi sallah sannan ta shiga wanka ta fito ta shafawa jikinta cream ta saka kayan bacci ta kwanta feeling him all over her, kall0n agogo tayi taga by now jiya sun kusa Fara cin abinci, tana ta sake sake har bacci ya dauketa. The following day abubakar ya kira dr ya fad'a mashi abubuwan dakr faruwa, nan yace a kawota hospital dinshi ya gan if there's anything they csn do, around karfe 10 abubakar yazo ya dauketa tare da mami zuwa wanann hospital Din, after long checking dr yace zaa yi mata aiki a gyara mahaifar instead a cire gabaki daya. Three days later Anyiwa rashida aiki and it was successful, tunda ta bude ido take cewa dan Allah a tayata yiwa tasleem godiya, tasan inda vata saka baki ba da har yau tana gidan kuma more harm Will be done to her life, tana nan kwance kan gadon asibiti tana fargaban Haduwa da mahaifinta, tasan da akwai sauran matsala because tunda tazo bataga yazo ba, she's in so much fear of what he might decide to do to her again, tana kwance kan gadon asibiti tana tunanin rayuwar ta, kou kadan b'ata tunanin zata sake aure, b'ata gan abinda ke cikin aure da zata sakeyi ba, she felt ta auri Wanda take mugun so bataji dadin shi ba then who will she marry and be Happy again, she feels it's an end for her, zata maida hankali kan neman yafiyar ubangiji for going astry, she's promising herself to be a better person and make her parent proud, tayi nadaman abubuwan datayi, she really wish she can bring back hands of time da kou inda yarima yake bazata je ba, she have seen That not all that glitter is gold, indeed da akwai diamond in the rough, kilan inda hakuri tayi ta zabi daya daga cikin masu nemanta da kilan VA haka ba, she have many suitors dake haukan sonta amma sai Allah ya jarabcetq da son yarima, now her eyes are wide open, she remember wani daga cikin Mai sonta Mai suna usman, cousin brother dinta ne yasota kaman hauka amma daidai da minti biyar b'ata taba bashi tayi hiran arziki dashi ba. Wajen karfe uku na rana wata mata tazo ganin rashida, da ganin matar she's close to mami saboda resemblance dinsu, but she look older than her, nan ta zauna ta dinta yiwa rashida fada tana fad'a mata "inda yarda kikayi kika auri usman da duo wannan abun bai faru ba... Ashe rudin Kawa da shawarar banza kika ba... AI yanzu ga irinta nan... " ta fad'a sounding very angry. (let's summarise and get it over with) A gidan yarima kam temper bai barshi ya sauka daga fushin da yake ba, he so angry that kou inda taslem yake bai zuwa, Kawai he feels she waste his effort by letting him let rashida go, yaje palace sunyi magana da abba inda abba yace it's alright that he let her go since she learnt her lesson, 25m din ya bawa accountant ya maida cikin account, yana da niyyar barwa tasleem motar da ya sayawa rashida amma he have not been talking to her. Itama tasleem is so afraid that she couldn't go to him, she was yanda ta bangajeta ya wuce so she can't go to him despite she missed him so much,. Yau bayan ta gama sallah ishai ta kira ummah, ummah tana picking ta fashe da kuka tana cewa "ummah Kinga shi kou?.. " ta fad'a cikin shagwaba "shi wa... " "shi mana... Tun ranar da rashida ta tafi....bai k'ara yimin magana VA... " ta fad'a cikin kuka "ke Kinyi mashi?.. " ummah ta tambayeta "aa ummah... Tsoro nakeji... Nasan fushi yake Dani... " "you should go to him and stop complaining... " inji ummah, "ni ina tsoron kar ya dokeni... " ta fad'a tana turo baki "hauka yake da zai dokeki?.. Just go to him.. Ki rarrasheshi zai sauka... " ta fad'a mata, nan dai sukayi sallama ta mike tayi wanka ta shirya kanta ta saka long hijab ta fita gabanta na faduwa sosai sabosa fargaban ganin Aliyu because tana ganin yanda yake hade rai in ya fita compound when ever she peep at him ta window. Aliyu ba kwance kan gado da waya hannunshi amma yana jin kamshin perfume dinta tana bude kofar yayi saurin ajiye wayar ya rufe idanuwa kaman yana bacci, taslem na Shigowa ta maida kofar ta rufe ta tako zuwa bakin gadon tana kallonshi daga shi sai kayan bacci mara nauyi, hijab dake jikinta cire ta ajiye sannan ta kwanta kanshi kaman yanda sukayi a ranar first night, jinshi tayi ya saki ajiyan zuciya, idanuwa ya bude a hankali looking at her, hannuwanta biyu ta zagaya waist dinshi dashi "sorry... " ta furta cikin calm voice because she csn feel his breath, tasan ba bacci yake ba, "ban.. Yi... " shine abinda ya fad'a mata in a calm tune yana turo baki, kanta ta daga looking at him tace "why tou.... Kayi.. Hakuri... " "ban... Yi... " ya sake answering dinta hannunshi biyu rike da bed sheets gam because of yanda take kwance kanshi "nidai sorry.... Pls..." ta fad'a kaman zatayi kuka "kinsa yarinyar nan ta ci bulus... " ya fad'a mata "wallahi Bataci bulus ba... She's in pain fa... Kou tafiya b'ata iyayi... Gashi ta rame... Ni wallahi tausayi ta bani... "ta fad'a rungume dashi "lallai... Hmmm ai bashi kika dauka... Sai kin biya... " ya fad'a mata cikin shagwaba "bashin me... " "eh mana... Tunda har kika kwaceta... Kika b'ata min rai... Then you should make the anger go away..." ya fad'a yana dora hannunshi biyu bayanta, kanta ta sake dagawa ta kalleshi ya kashe mata ido daya, baki ta turo tace "how tou..." ta fad'a tana dora kanta kan chest dinshi as he rubs her back in a gentle way, "so nake ki baje ni... And havr me.... Bazanyi aikin komai ba... All I will do is to lay down and scream to my satisfaction... " ya fada tare da zare hannuwa daga jikinta yayi spreading dinsu kam gadon leaving himself for her to handle, shuru ne ya biyo baya ta dora hannuwanta biyu kan shoulder dinshi tana tunanin abubuwan romance da dr ta koya mata, kanta ta sake dagawa ta kalleshi taga ya lumshe idanuwa bakinshi taga yayi mosti yana cewa "have... You eaten... " ya fad'a sounding very calm and soft, baki ta turo tace "AI... Baka.. Damu.. Dani ba.... This days..." "sorry... Ai..kece... " ya fad'a not opening his eyes, hannu tasa ta shafa daga goshinshi "but you know banyi anything bad ba... " ta fada in a whisper tana kall0n face dinshi dake daukan ido "I wanted to punish her sosai...amma sai kika hanani... I know she's going to try something stupid again tunda batayi hankali ba..." "tayi..." ta fad'a rubbing his forehead, 'hmmm" kawai ya fad'a biting his lower lip makinh it look wet, "what... " ta sake asking calmly "nothing... " ya amsa mata still idanuwanshi rufe, ahankali tayi kasa da hannunta rubbing his nose, rikewa tayi kaman yanda shima yake rike mata sai ya saki murmushi, kurawa bakinshi ido tayi tace "now... I know... you're handsome..." tafad'a mashi calmly cikin voice din da shi kadai keji sai kuma ni Mai saka ido "oh yeah?.. " ya fad'a calmly "oh yeah... " ta amsa mashi "kasan before kou... I call you black mamba because I hate you.... You're ao black for my liking.... Banson baki... Kou saurayi baki banyi... " ta fad'a tana dariya in a low voice, shima dariya yayi yace "sai gashi kin auri baki kuma yarana duka Insha Allah black zaki haifamin... " ya fad'a yana kallonta, sake pointing tip of his nose tayi tace "indai zasu samu nose dinka... Da mouth.. Da eyes... Sai kuma forehead dinka Inaso..." tafad'a pointing at each part She mentioned. "no... Kawai I want them to look like you so that zasu samu barbie face dinki... But have my skin colour... " tafad'a looking into her eyes "what if Allah bai bamu yanda mukeso ba fa?.. " "then dui yanda ya bamu zamu gode mashi because he never goes wrong..." ya fad'a yana maida idanuwanshi ya lumshe, zata sake magana ya dora finger dinshi daya kan lips dinta yace "pls let's make effort toward having a baby..." ya fad'a cikin calmness, murmushi ta saki ta dora bakinta kan nashi tana goga nose dinta from side to side, Kama Bakinta yayi ya Fara sha while rubbing her back, hannunta biyu ta maida kam chest dinshi rubbing it concentrating on his nippy despite yana cikin riga, da sauri ya saka hannu ya bude buttons din rigarshi kirjinshi ya fita, romance sukayi for more than 40 minutes with tasleem all over him, yau kam yarima yayi experiencing what it feels to have oral sex tasleem ta dage da praticalising abinda ta gani a India, ihunshi gives her joys and she do more and more and more until he is breathless, shima sai da yayi tasting dinta sanann ya kwanta yana cewa "pls ride me... Am your toy... " ya fad'a jikinshi narawa "pls... Am Scared... " tafad'a sounding very scared, "pls kiyi... Take it any length... I will be in your debt for ever... " ya fad'a cikin so da kauna, ahankali ta koma kanshi tayi bending gabanta na dukan uku, she's wet but this isn't something she's familiar with, yanda tayi bending kanshi ya Kama chest dinta a bakinshi making her wet more, Kama joystick dinshi tayi ta Kai bakin gabanta with her two eyes, jin tip of his joystick a gabanta makes her feel wani irin feeling daban, it's warm and soft compare to na farko, sama yarima yayi da waist dinshi making him go deeper a bit dan screen ta saki, it still hurt but da akwai little pleasure, she was trembling, "pls down..." ta fad'a mashi cikin voice that is about to break down, waist dinshi ya maida Kasa yace "pls... Deeper.... " ya fad'a playing with anything his hands come in contact with, hannunta biyu ta dafa can chest dinshi ta k'ara zama a bit ya shiga but not all ta saki k'ara kaman zata fashe da kuka, hura iska tayi kaman Shes fighting a serious war, idanuwa ta bude taga kou ya shiga duka sai taga kou half bai je ba, kuka ta farayi tana cewa "ban iyawa... This is all I can take... " ta fad'a tana kuka, "baby... No pls... Haba jarumata... You can do more than this... Pls..." ya fad'a cikin so much pleasure, Kai tasleem ta girgiza mashi tana kuka sosai "wayyo baby...banso inyi maki... Kishiya... " ya fad'a sanin how she hates this words, "ban so... " ta fad'a tana kuka, "then be a hero and just sit kawai... " ya fad'a looking at her, still tana kuka b'ata k'ara Bari ya shiga ba, yayi tsaye half way, if you see yanda take zaune sai ka rantse kan nail take zaune, "baby... If bakison kishiya... Just sit and be free..." ya fad'a mata, rike shoulder dinshi tayi gam ta cije lips ta zauna tare d sakin new ihu sosai tana dora kanta kan chest dinshi while crying sosai, bayanta ya shafa jin kanshi a another yanayi, yana breathing kaman yayi gudu yace "baby... Yau yafi dadi again.... It's like an kara maki ingredients...pls ride me mana... " ya fad'a rubbing her roughly, "pls... Take your waist up and go down again... "ya fad'a cikin rawar jiki sosai, da kyar ya samu ta sake daga waist tayi sama tayi kasa, like play tana kuka ta bashi blow job, nan take yace "baby na baki wannan BMW din..." tasleem dake kwance kanshi tana kuka daga Kai tayi kalleshi tace. "banso..." "am serious... It's all yours..." ya fad'a mata breathing very hard, "me zanyi da second motor....ni motoci uku sun isheni... I don't need another one... " ta fad'a tana maids kanta kirjinshi, wanka sukayi ya gasata tana mashi kukan shagwaba, midnight MA saj da ya Kara and bayan sallah asuba, idanuwanta kam sun fi na first night kumburi, but kou da zai tanbaya sai ta bashi because he threats her da word of kishiya ita kuma she rather go through any pain amma banda ba kishi. Rashida b'ata bar hospital ba saida tayi sati guda a hospital, suna dawowa gida taga wanann bags data zo dasu nan waje baa shiga dasu ciki ba, nan tasan da akwai matsala, motarsu na shigowa na dad dinta na shiga, aikam yana ganinta yace "kin warke kou... Now kar in k'ara ganin legs dinki a gidan nan.... Kije kauye wajen dan marke... The only day dana amince ki shigo min gida is when you come with a suitor..." ya fad'a atakaice yana shigewa Bangaren shi, kasa rashida ta zauna ta Fara sabon kuka with her two hands on her head, hajiya asiya bin bayan alhaji tayi ta durkusa kasa tana kuka tana bashi hakuri amma yace he have spoken to them kuma suna ma expecting zuwanta, she knows how much her children hates zuwa wanann kauye kou Don visit ne balle ace zama Wanda baka san ranar zuwa ba. She begged amma a banza, ita kuka rashida kuka Sakata a mota aka saka mata kayan ta sai Tasha, kuma alhaji made it clear that in har ta kaita wani wajen ba kauyensu ba a bakin aurenta so dole b'ata da choice, kou wayanda suke Tasha sun san babu lafiya saboda yanda both hajiya asiya da rashida ke kuka. Tasleem kam yanzu ta Fara sabawa da halin yarima, kou kadan bai gajiya da ita, b'ata gaba sanin period rahama bane sai yanzu, jiya da period dinta yazo har godewa Allah tayi sabida murna tasan at least zata huta, b'ata da choice take bashi blow job kawai Don kar yayi mata kishiya, lectures din dr aisha yayi tasiri a rayuwata sosai as she dress and unique, cook him good food and give him killer sex position in dare yayi. She asked him that zata koma school amma ya rufe ido wai bai so, she have to report him to ummah ta kirashi tayi mashi fada yace she will go amma sai sun dawo daga tafiya. He planned for them to visit Mauritius sai France, Ummah kam She fulfilled her promise and sent parents din Hindu and wasu mutane uku zuwa Saudi like she promise. It was a happy moment for them, kou kadan banson maganar Amanda rashida kam tunda ta zo kauyen ta zama hot cake, duk yanda ta lalace she's classy to them, da dare yayi zakaji different samari suna aiko ana sallama da rashida, kou fita batayi, she just wonder how they get to know she's here, duk abun duniya ya isheta, kullum k'ara ramewa take saboda tashin hankali, she always cry if zata shiga bathroom din gidan saboda yanda yake babu kula sai wari da karni, kullum she pray her punishment will come to an end ga kayan da yarima ya sayo mata cike da bags da kou budewa batayi because basu da amfani a gareta, leaving under her parents roof alone is a big blessing she never knew. Like yanda yarima yace in sunyi tafiya zasuyiwa ummah tsarabar baby haka akayi, sai da sukayi wata uku a abroad spending a month in each country they visited, sai da abba ya Fara threatening dinshi kan in bai dawoba zai bawa wani company din sanann yarima ya dawo. Tasleem ta sauya sosai despite tana laulayi sosai, she added more weight making her look more adorable, ranar da suka dawo ta dinga yiwa ummah shagwaba wai a taba cikinta ance she's pregnant, banda dariya babu abinda ummah take sabida farin ciki, hajiya zainab ma tafi kowa farin ciki ranar da Suka dawo da yanda tasleem ta koma kaman ba ita ba, babu kunya bayan sallah ishai yarima yazo ya tafi daita, har kuka take mashi wai ta barta ta kwana gidansu yace Bai san zancen ba, lives dinsu is so full of love and happiness, he gives her total happiness and joy amma in ta hanashi sai yace kawai wata zan auro Rashida was Lucky that after six months a village usman came to her rescue and ask for her hand in marriage, ba Don tana son auren ba ta amsa mashi kawai Don ta bar gidan, she wish wayarta na tare da ita da ta kira taslem amma her phone is still in the apartment dinta na gidan yarima, tun ranar da ta bar gidan baa k'ara shiga ba, dad dinta forgive her and wedding date dinta da was fixed within short period of time. Kafin tasleem ta haihu iyayen hindu suka aiko wai zaayi mata aure, hakan ya mugun tadawa tasleem hankali as she thinks she can't stay without Hindu tunda she's her number ome besty right now, ganin yanda tasleem ta damu wai b'ata son ta koma village kar ta shiga mugum hannu yasa yarima yayiwa Umar magana kan cewa in yana son auren zayi mashi aure da hindu, he was so delighted despite ban taba kallonta na minti daya ba, nan yarima yaje har village dinsu Hindu da Umar ya fad'a masu abinda ake ciki, despite sun so hadata da nasu kou kadan basuyi gardama da aliyu ba, daya daga cikin gidajajen Mai martaba aka Bashi Aliyu yasa aka kwace kayan dakin rashida kaf ya k'ara wasu kudin aka jerawa Hindu new kaya masu tsada kaman ba na Mai aiki gidan mutane ba, they're trial times are all behind them like it never happened, insha Allah your trail time will be an history da yardan Allah. Taslem was so happy that basu sati basu hadu da Hindu ba, saidai this tine not as her maid but as her friend, she never get tired of seeking her advice before taking any decision kuma she never regret confiding in her. Rashida da tasleem basu sakr haduwa ba sai da anty ummy ta haihu lokacin tasleem ta haifi first baby dinta carrying second pregnancy, ita kuma Rashida is carrying her first pregnancy, rungume juna sukayi nan suka sharing contacts dinsu kan in suka haihu zasu kira juna. Well it ends here, I know some people will be complaining baa yi kaza ba baayi kaza ba, pls na so I want end the novel, so see you in...... No name yet it's going to be a surprise. Alhamdulillah, rabbi thank you For this talent of writing, before I see it as nothing, gani nake kowa ma in ya saka kanshi zai iya but I was wrong, in Allah ya baka ya baka, rabbi thank you For this great talent that made me met so many incredible people, people that haka nan ba zan sansu ba, my special thanks to anty zeeeeee, hahhh, writing your name alone make me smile, thank you for being the source of many laughter, joy and happiness will never seize from your family Insha Allah, when ever you hear me call my anty she's the one, I never mentioned her name before sai yanzu. I say thank you to all those that paid for my novel, har ga Allah in da akwai wani Abu da nayi maku Wanda ban sani ba pls find a way in your humble heart to forgive me because you're all special to me, novel dina is all over social media amma baku karanta VA sai da suka zo gareni kuka biya kudin karatu , so wallahi I heart you all, you're all my love and your numbers are stored in my email so muna tare Insha Allah. Nima duk abinda kukayimin da Wanda na sani da wnada ban sani VA na yafe but banda wayanda suke sharing novels dina, Masu yada novel din kudi Allah ya maida maku niyyar ku a kanmu marubuta, if Kuna yi ne Don ku b'ata mana happiness will also seize from your life, in Kuna yi ne Don ku lalata mana business kuma Insha Allah naku sai ya fi namu watsewa, in kuma Kuna ganin we don't deserve to be paid ne kuma your own stress will be in vain Insha Allah because each page na novel dina carries not less than 3000 words, wasu ma har 4000 words, calculate 3000 * 98 zai baki 294 000, which am sure yafi hakan, tou in har Kuna ganin you can't pay only 300to read then wallahi ban yafe maki ba. Masu turo min da message na karanta pls forgive me pls stop wasting your saliva because I take it as rainin hankali. Tnx you all, see you again next time Insha Allah. More and more and more is coming Insha Allah.98❤💛💚🧡💙 Sakaci "inna lillahi waina ilaihi rajiun!!!!" was abinda hajiya asiya ta fad'a before adding "pls doctor... Babu yanda zakayi?... I mean babu dan dabaran da zakayi... She's a young girl... Kou Haihuwa daya batayi ba... How comes pls... " ta fad'a cikin kuka "yes.... Amma anyiwa mahaifar damage....the Best solution shine cirewa...in ba haka ba wannan jinin ba zai tsaya ba....leaving her with it is going to kill her gradually so kiyi hakuri ki kira mijinta ya saka hannu ya a cire... If kuma ke zaki saka hannu it's alright..." inji dr, kuka kawai hajiya asiya take, she cried and cried and cried "pls think of something else... " ta ke maimaitawa dr, inda shi kuma yace it's the only solution, "pls let me talk to her... " hajiya asiya ta fad'a mashi, "she's asleep for now... In ta shi sai ki ganta... Pls... Make your decision fast... " ya fad'a mata yana rubuta mata maganin da zata sayo. Bayan ta sayo magani ta dawo ta samu kiran ummy ta fad'a mata rashida ta dawo, kou hour basuyi da waya ba itama ummy ta zo hospital din, har lokacin b'ata samu ganin rashida ba, zama sukayi hajiya asiya na fad'a mata what dr told her about rashida, banda kuka babu abinda ummy takeyi, sai wajen karfe seven rashida ta bude ido, nan hajiya asiya da ummy suka shiga ciki, banda neman yafiya babu abinda rashida takeyi, tana magana tana kuka, "Kinga yanzu abinda kika jawo mana... The dr yace dole a cire maki mahaifa... " inji ummy, shuru rashida da duk jikin ta ke kwance da tsawun bulala tayi for a moment sanann tace "babu komai.... Ni ban ma k'ara aure... Balle ayi maganar Haihuwa.... Babu matsala... " ta fad'a cikin hawaye, around 7:30 abubakar yazo daukan ummy daga hospital din, nan yaga rashida, ya mugun tausaya mata as he thinks aliyu went off limit, she look so different with wound all over her, her chin was bandaged, she look so terrible, inda abba is not behind Aliyu da babu abinda zai hana abubakar yin maganin Aliyu amma kou kadan he can't talk to him because he is afraid, all he told mami was "kar ayi saurin saka hannu a cire mata mahaifa.... I will contact my dr... Duk yanda makuyi dashi zan. Fad'a maku... K abubakar ya fad'awa mami, nan suka tafi da ummy gida leaving Mami da rashida da b'ata good 5 minutes b'ata firgita ba. Yarima kam bakin ciki da takaici bai barshi yaje wajen tasleem kou ya sake nemanta ba har akayi sallah ishai, tea kawai ya hada ya sha ya kwanta sai kumbure kumbure yake shi kadai, shi dai he is angry rashida batayi paying kudinshi to the last kobo ba, he wanted to Make her family pay kou da kuwa zaa hada mashi da kudin da ya amsa hannun Amanda all over again amsa zaiyi amma shine yanzu ta tafi. Haushi kawai yake ji that yana son zuwa wajenta amma zuciya ba zai barshi ba. Itama tasleem tana zaune tare dasu Hindu suna kallo amma sam hankalinta bai wajen, not seeing yarima for almost four hours make her feel kaman tayi wata b'ata ganshi ba, lokacin sallah ishai ta Mike ta shiga ciki tayi sallah sannan ta shiga wanka ta fito ta shafawa jikinta cream ta saka kayan bacci ta kwanta feeling him all over her, kall0n agogo tayi taga by now jiya sun kusa Fara cin abinci, tana ta sake sake har bacci ya dauketa. The following day abubakar ya kira dr ya fad'a mashi abubuwan dakr faruwa, nan yace a kawota hospital dinshi ya gan if there's anything they csn do, around karfe 10 abubakar yazo ya dauketa tare da mami zuwa wanann hospital Din, after long checking dr yace zaa yi mata aiki a gyara mahaifar instead a cire gabaki daya. Three days later Anyiwa rashida aiki and it was successful, tunda ta bude ido take cewa dan Allah a tayata yiwa tasleem godiya, tasan inda vata saka baki ba da har yau tana gidan kuma more harm Will be done to her life, tana nan kwance kan gadon asibiti tana fargaban Haduwa da mahaifinta, tasan da akwai sauran matsala because tunda tazo bataga yazo ba, she's in so much fear of what he might decide to do to her again, tana kwance kan gadon asibiti tana tunanin rayuwar ta, kou kadan b'ata tunanin zata sake aure, b'ata gan abinda ke cikin aure da zata sakeyi ba, she felt ta auri Wanda take mugun so bataji dadin shi ba then who will she marry and be Happy again, she feels it's an end for her, zata maida hankali kan neman yafiyar ubangiji for going astry, she's promising herself to be a better person and make her parent proud, tayi nadaman abubuwan datayi, she really wish she can bring back hands of time da kou inda yarima yake bazata je ba, she have seen That not all that glitter is gold, indeed da akwai diamond in the rough, kilan inda hakuri tayi ta zabi daya daga cikin masu nemanta da kilan VA haka ba, she have many suitors dake haukan sonta amma sai Allah ya jarabcetq da son yarima, now her eyes are wide open, she remember wani daga cikin Mai sonta Mai suna usman, cousin brother dinta ne yasota kaman hauka amma daidai da minti biyar b'ata taba bashi tayi hiran arziki dashi ba. Wajen karfe uku na rana wata mata tazo ganin rashida, da ganin matar she's close to mami saboda resemblance dinsu, but she look older than her, nan ta zauna ta dinta yiwa rashida fada tana fad'a mata "inda yarda kikayi kika auri usman da duo wannan abun bai faru ba... Ashe rudin Kawa da shawarar banza kika ba... AI yanzu ga irinta nan... " ta fad'a sounding very angry. (let's summarise and get it over with) A gidan yarima kam temper bai barshi ya sauka daga fushin da yake ba, he so angry that kou inda taslem yake bai zuwa, Kawai he feels she waste his effort by letting him let rashida go, yaje palace sunyi magana da abba inda abba yace it's alright that he let her go since she learnt her lesson, 25m din ya bawa accountant ya maida cikin account, yana da niyyar barwa tasleem motar da ya sayawa rashida amma he have not been talking to her. Itama tasleem is so afraid that she couldn't go to him, she was yanda ta bangajeta ya wuce so she can't go to him despite she missed him so much,. Yau bayan ta gama sallah ishai ta kira ummah, ummah tana picking ta fashe da kuka tana cewa "ummah Kinga shi kou?.. " ta fad'a cikin shagwaba "shi wa... " "shi mana... Tun ranar da rashida ta tafi....bai k'ara yimin magana VA... " ta fad'a cikin kuka "ke Kinyi mashi?.. " ummah ta tambayeta "aa ummah... Tsoro nakeji... Nasan fushi yake Dani... " "you should go to him and stop complaining... " inji ummah, "ni ina tsoron kar ya dokeni... " ta fad'a tana turo baki "hauka yake da zai dokeki?.. Just go to him.. Ki rarrasheshi zai sauka... " ta fad'a mata, nan dai sukayi sallama ta mike tayi wanka ta shirya kanta ta saka long hijab ta fita gabanta na faduwa sosai sabosa fargaban ganin Aliyu because tana ganin yanda yake hade rai in ya fita compound when ever she peep at him ta window. Aliyu ba kwance kan gado da waya hannunshi amma yana jin kamshin perfume dinta tana bude kofar yayi saurin ajiye wayar ya rufe idanuwa kaman yana bacci, taslem na Shigowa ta maida kofar ta rufe ta tako zuwa bakin gadon tana kallonshi daga shi sai kayan bacci mara nauyi, hijab dake jikinta cire ta ajiye sannan ta kwanta kanshi kaman yanda sukayi a ranar first night, jinshi tayi ya saki ajiyan zuciya, idanuwa ya bude a hankali looking at her, hannuwanta biyu ta zagaya waist dinshi dashi "sorry... " ta furta cikin calm voice because she csn feel his breath, tasan ba bacci yake ba, "ban.. Yi... " shine abinda ya fad'a mata in a calm tune yana turo baki, kanta ta daga looking at him tace "why tou.... Kayi.. Hakuri... " "ban... Yi... " ya sake answering dinta hannunshi biyu rike da bed sheets gam because of yanda take kwance kanshi "nidai sorry.... Pls..." ta fad'a kaman zatayi kuka "kinsa yarinyar nan ta ci bulus... " ya fad'a mata "wallahi Bataci bulus ba... She's in pain fa... Kou tafiya b'ata iyayi... Gashi ta rame... Ni wallahi tausayi ta bani... "ta fad'a rungume dashi "lallai... Hmmm ai bashi kika dauka... Sai kin biya... " ya fad'a mata cikin shagwaba "bashin me... " "eh mana... Tunda har kika kwaceta... Kika b'ata min rai... Then you should make the anger go away..." ya fad'a yana dora hannunshi biyu bayanta, kanta ta sake dagawa ta kalleshi ya kashe mata ido daya, baki ta turo tace "how tou..." ta fad'a tana dora kanta kan chest dinshi as he rubs her back in a gentle way, "so nake ki baje ni... And havr me.... Bazanyi aikin komai ba... All I will do is to lay down and scream to my satisfaction... " ya fada tare da zare hannuwa daga jikinta yayi spreading dinsu kam gadon leaving himself for her to handle, shuru ne ya biyo baya ta dora hannuwanta biyu kan shoulder dinshi tana tunanin abubuwan romance da dr ta koya mata, kanta ta sake dagawa ta kalleshi taga ya lumshe idanuwa bakinshi taga yayi mosti yana cewa "have... You eaten... " ya fad'a sounding very calm and soft, baki ta turo tace "AI... Baka.. Damu.. Dani ba.... This days..." "sorry... Ai..kece... " ya fad'a not opening his eyes, hannu tasa ta shafa daga goshinshi "but you know banyi anything bad ba... " ta fada in a whisper tana kall0n face dinshi dake daukan ido "I wanted to punish her sosai...amma sai kika hanani... I know she's going to try something stupid again tunda batayi hankali ba..." "tayi..." ta fad'a rubbing his forehead, 'hmmm" kawai ya fad'a biting his lower lip makinh it look wet, "what... " ta sake asking calmly "nothing... " ya amsa mata still idanuwanshi rufe, ahankali tayi kasa da hannunta rubbing his nose, rikewa tayi kaman yanda shima yake rike mata sai ya saki murmushi, kurawa bakinshi ido tayi tace "now... I know... you're handsome..." tafad'a mashi calmly cikin voice din da shi kadai keji sai kuma ni Mai saka ido "oh yeah?.. " ya fad'a calmly "oh yeah... " ta amsa mashi "kasan before kou... I call you black mamba because I hate you.... You're ao black for my liking.... Banson baki... Kou saurayi baki banyi... " ta fad'a tana dariya in a low voice, shima dariya yayi yace "sai gashi kin auri baki kuma yarana duka Insha Allah black zaki haifamin... " ya fad'a yana kallonta, sake pointing tip of his nose tayi tace "indai zasu samu nose dinka... Da mouth.. Da eyes... Sai kuma forehead dinka Inaso..." tafad'a pointing at each part She mentioned. "no... Kawai I want them to look like you so that zasu samu barbie face dinki... But have my skin colour... " tafad'a looking into her eyes "what if Allah bai bamu yanda mukeso ba fa?.. " "then dui yanda ya bamu zamu gode mashi because he never goes wrong..." ya fad'a yana maida idanuwanshi ya lumshe, zata sake magana ya dora finger dinshi daya kan lips dinta yace "pls let's make effort toward having a baby..." ya fad'a cikin calmness, murmushi ta saki ta dora bakinta kan nashi tana goga nose dinta from side to side, Kama Bakinta yayi ya Fara sha while rubbing her back, hannunta biyu ta maida kam chest dinshi rubbing it concentrating on his nippy despite yana cikin riga, da sauri ya saka hannu ya bude buttons din rigarshi kirjinshi ya fita, romance sukayi for more than 40 minutes with tasleem all over him, yau kam yarima yayi experiencing what it feels to have oral sex tasleem ta dage da praticalising abinda ta gani a India, ihunshi gives her joys and she do more and more and more until he is breathless, shima sai da yayi tasting dinta sanann ya kwanta yana cewa "pls ride me... Am your toy... " ya fad'a jikinshi narawa "pls... Am Scared... " tafad'a sounding very scared, "pls kiyi... Take it any length... I will be in your debt for ever... " ya fad'a cikin so da kauna, ahankali ta koma kanshi tayi bending gabanta na dukan uku, she's wet but this isn't something she's familiar with, yanda tayi bending kanshi ya Kama chest dinta a bakinshi making her wet more, Kama joystick dinshi tayi ta Kai bakin gabanta with her two eyes, jin tip of his joystick a gabanta makes her feel wani irin feeling daban, it's warm and soft compare to na farko, sama yarima yayi da waist dinshi making him go deeper a bit dan screen ta saki, it still hurt but da akwai little pleasure, she was trembling, "pls down..." ta fad'a mashi cikin voice that is about to break down, waist dinshi ya maida Kasa yace "pls... Deeper.... " ya fad'a playing with anything his hands come in contact with, hannunta biyu ta dafa can chest dinshi ta k'ara zama a bit ya shiga but not all ta saki k'ara kaman zata fashe da kuka, hura iska tayi kaman Shes fighting a serious war, idanuwa ta bude taga kou ya shiga duka sai taga kou half bai je ba, kuka ta farayi tana cewa "ban iyawa... This is all I can take... " ta fad'a tana kuka, "baby... No pls... Haba jarumata... You can do more than this... Pls..." ya fad'a cikin so much pleasure, Kai tasleem ta girgiza mashi tana kuka sosai "wayyo baby...banso inyi maki... Kishiya... " ya fad'a sanin how she hates this words, "ban so... " ta fad'a tana kuka, "then be a hero and just sit kawai... " ya fad'a looking at her, still tana kuka b'ata k'ara Bari ya shiga ba, yayi tsaye half way, if you see yanda take zaune sai ka rantse kan nail take zaune, "baby... If bakison kishiya... Just sit and be free..." ya fad'a mata, rike shoulder dinshi tayi gam ta cije lips ta zauna tare d sakin new ihu sosai tana dora kanta kan chest dinshi while crying sosai, bayanta ya shafa jin kanshi a another yanayi, yana breathing kaman yayi gudu yace "baby... Yau yafi dadi again.... It's like an kara maki ingredients...pls ride me mana... " ya fad'a rubbing her roughly, "pls... Take your waist up and go down again... "ya fad'a cikin rawar jiki sosai, da kyar ya samu ta sake daga waist tayi sama tayi kasa, like play tana kuka ta bashi blow job, nan take yace "baby na baki wannan BMW din..." tasleem dake kwance kanshi tana kuka daga Kai tayi kalleshi tace. "banso..." "am serious... It's all yours..." ya fad'a mata breathing very hard, "me zanyi da second motor....ni motoci uku sun isheni... I don't need another one... " ta fad'a tana maids kanta kirjinshi, wanka sukayi ya gasata tana mashi kukan shagwaba, midnight MA saj da ya Kara and bayan sallah asuba, idanuwanta kam sun fi na first night kumburi, but kou da zai tanbaya sai ta bashi because he threats her da word of kishiya ita kuma she rather go through any pain amma banda ba kishi. Rashida b'ata bar hospital ba saida tayi sati guda a hospital, suna dawowa gida taga wanann bags data zo dasu nan waje baa shiga dasu ciki ba, nan tasan da akwai matsala, motarsu na shigowa na dad dinta na shiga, aikam yana ganinta yace "kin warke kou... Now kar in k'ara ganin legs dinki a gidan nan.... Kije kauye wajen dan marke... The only day dana amince ki shigo min gida is when you come with a suitor..." ya fad'a atakaice yana shigewa Bangaren shi, kasa rashida ta zauna ta Fara sabon kuka with her two hands on her head, hajiya asiya bin bayan alhaji tayi ta durkusa kasa tana kuka tana bashi hakuri amma yace he have spoken to them kuma suna ma expecting zuwanta, she knows how much her children hates zuwa wanann kauye kou Don visit ne balle ace zama Wanda baka san ranar zuwa ba. She begged amma a banza, ita kuka rashida kuka Sakata a mota aka saka mata kayan ta sai Tasha, kuma alhaji made it clear that in har ta kaita wani wajen ba kauyensu ba a bakin aurenta so dole b'ata da choice, kou wayanda suke Tasha sun san babu lafiya saboda yanda both hajiya asiya da rashida ke kuka. Tasleem kam yanzu ta Fara sabawa da halin yarima, kou kadan bai gajiya da ita, b'ata gaba sanin period rahama bane sai yanzu, jiya da period dinta yazo har godewa Allah tayi sabida murna tasan at least zata huta, b'ata da choice take bashi blow job kawai Don kar yayi mata kishiya, lectures din dr aisha yayi tasiri a rayuwata sosai as she dress and unique, cook him good food and give him killer sex position in dare yayi. She asked him that zata koma school amma ya rufe ido wai bai so, she have to report him to ummah ta kirashi tayi mashi fada yace she will go amma sai sun dawo daga tafiya. He planned for them to visit Mauritius sai France, Ummah kam She fulfilled her promise and sent parents din Hindu and wasu mutane uku zuwa Saudi like she promise. It was a happy moment for them, kou kadan banson maganar Amanda rashida kam tunda ta zo kauyen ta zama hot cake, duk yanda ta lalace she's classy to them, da dare yayi zakaji different samari suna aiko ana sallama da rashida, kou fita batayi, she just wonder how they get to know she's here, duk abun duniya ya isheta, kullum k'ara ramewa take saboda tashin hankali, she always cry if zata shiga bathroom din gidan saboda yanda yake babu kula sai wari da karni, kullum she pray her punishment will come to an end ga kayan da yarima ya sayo mata cike da bags da kou budewa batayi because basu da amfani a gareta, leaving under her parents roof alone is a big blessing she never knew. Like yanda yarima yace in sunyi tafiya zasuyiwa ummah tsarabar baby haka akayi, sai da sukayi wata uku a abroad spending a month in each country they visited, sai da abba ya Fara threatening dinshi kan in bai dawoba zai bawa wani company din sanann yarima ya dawo. Tasleem ta sauya sosai despite tana laulayi sosai, she added more weight making her look more adorable, ranar da suka dawo ta dinga yiwa ummah shagwaba wai a taba cikinta ance she's pregnant, banda dariya babu abinda ummah take sabida farin ciki, hajiya zainab ma tafi kowa farin ciki ranar da Suka dawo da yanda tasleem ta koma kaman ba ita ba, babu kunya bayan sallah ishai yarima yazo ya tafi daita, har kuka take mashi wai ta barta ta kwana gidansu yace Bai san zancen ba, lives dinsu is so full of love and happiness, he gives her total happiness and joy amma in ta hanashi sai yace kawai wata zan auro Rashida was Lucky that after six months a village usman came to her rescue and ask for her hand in marriage, ba Don tana son auren ba ta amsa mashi kawai Don ta bar gidan, she wish wayarta na tare da ita da ta kira taslem amma her phone is still in the apartment dinta na gidan yarima, tun ranar da ta bar gidan baa k'ara shiga ba, dad dinta forgive her and wedding date dinta da was fixed within short period of time. Kafin tasleem ta haihu iyayen hindu suka aiko wai zaayi mata aure, hakan ya mugun tadawa tasleem hankali as she thinks she can't stay without Hindu tunda she's her number ome besty right now, ganin yanda tasleem ta damu wai b'ata son ta koma village kar ta shiga mugum hannu yasa yarima yayiwa Umar magana kan cewa in yana son auren zayi mashi aure da hindu, he was so delighted despite ban taba kallonta na minti daya ba, nan yarima yaje har village dinsu Hindu da Umar ya fad'a masu abinda ake ciki, despite sun so hadata da nasu kou kadan basuyi gardama da aliyu ba, daya daga cikin gidajajen Mai martaba aka Bashi Aliyu yasa aka kwace kayan dakin rashida kaf ya k'ara wasu kudin aka jerawa Hindu new kaya masu tsada kaman ba na Mai aiki gidan mutane ba, they're trial times are all behind them like it never happened, insha Allah your trail time will be an history da yardan Allah. Taslem was so happy that basu sati basu hadu da Hindu ba, saidai this tine not as her maid but as her friend, she never get tired of seeking her advice before taking any decision kuma she never regret confiding in her. Rashida da tasleem basu sakr haduwa ba sai da anty ummy ta haihu lokacin tasleem ta haifi first baby dinta carrying second pregnancy, ita kuma Rashida is carrying her first pregnancy, rungume juna sukayi nan suka sharing contacts dinsu kan in suka haihu zasu kira juna. Well it ends here, I know some people will be complaining baa yi kaza ba baayi kaza ba, pls na so I want end the novel, so see you in...... No name yet it's going to be a surprise. Alhamdulillah, rabbi thank you For this talent of writing, before I see it as nothing, gani nake kowa ma in ya saka kanshi zai iya but I was wrong, in Allah ya baka ya baka, rabbi thank you For this great talent that made me met so many incredible people, people that haka nan ba zan sansu ba, my special thanks to anty zeeeeee, hahhh, writing your name alone make me smile, thank you for being the source of many laughter, joy and happiness will never seize from your family Insha Allah, when ever you hear me call my anty she's the one, I never mentioned her name before sai yanzu. my antyna amina I love you so much all ya baki lafiya ya jikin sis maryam ya kai haske kabarinta Amin Amin, insha Allah little won't go through what you went through, I believe it's going to be alright. my mummy hajiya Asabe, the person that loves me like her very own daughter, duk wata damuwata in har zan bita private in fad'a mata zata solver min shi, I love you so much, yanda kike kula dani rabbi ya kula dake da family dinki haka and more. the CEO zee zee da zee de mon wato hajiya zulaihat Allah ya saka da alkhairi, Allah ya bar zumunci, Allah ya kawowa yara mazaje na gari musha shagali, kuma if you want elegant dinki Wanda zaki shiga jamaa pls contact her at contact dinta dana baku a baya amma pls nO go carry your dubu biyar wai ayi maki dinki, yafi karfin hakan I tell you alaja kafayata you're one in a zillion Allahu ya kai haske kabarin baba yasa ya huta amin, I Love you, ina yangayu da suka san swag, go to instagram and follow adunnigold-ng kusha kallo, I thought nasan zinari but I was wrong, in naga tayi posting sai ince wanann fashion ne kou sai tayi dariya tace it's gold, ashe ni yeyee gold na sani ba ogbonge gold ba, so if kina ji da kanki do patronise adunnigold-ng for gold at affordable price. Hajiya shafa Allah ya bar zumunci, I love you so much. jamaa in baku da kudin sayan complete bmohis set pls buy her face cream ki hada da Miracle face wash da scrub dinta ki sha mamaki, wallahi sai an dinga tambayar ki me kike shafawa kaman yanda Nima ake tambayata, kundai san I won't lead you astry so try bmohis organic product and tnx me later, kunsan organic product suna da tsada but nata da sauki babu laifi so be classy and buy bmohis product today because Nima shi nake using and I love it.. I say thank you to all those that paid for my novel, har ga Allah in da akwai wani Abu da nayi maku Wanda ban sani ba pls find a way in your humble heart to forgive me because you're all special to me, novel dina is all over social media amma baku karanta VA sai da suka zo gareni kuka biya kudin karatu , so wallahi I heart you all, you're all my love and your numbers are stored in my email so muna tare Insha Allah. Nima duk abinda kukayimin da Wanda na sani da wnada ban sani VA na yafe but banda wayanda suke sharing novels dina, Masu yada novel din kudi Allah ya maida maku niyyar ku a kanmu marubuta, if Kuna yi ne Don ku b'ata mana happiness will also seize from your life, in Kuna yi ne Don ku lalata mana business kuma Insha Allah naku sai ya fi namu watsewa, in kuma Kuna ganin we don't deserve to be paid ne kuma your own stress will be in vain Insha Allah because each page na novel dina carries not less than 3000 words, wasu ma har 4000 words, calculate 3000 * 98 zai baki 294 000, which am sure yafi hakan, tou in har Kuna ganin you can't pay only 300to read then wallahi ban yafe maki ba. Masu turo min da message na karanta pls forgive me pls stop wasting your saliva because I take it as rainin hankali. Tnx you all, see you again next time Insha Allah. More and more and more is coming Insha Allah.