Copy by AISHA FULANI GAL [1/21, 8:32 PM] +234 706 120 4735: 👧🏻 *MIJIN YARINYA*👧🏻 Story and written By Fatima Zahra (Maman Khalid) Page 1 "Fatu! Fatu!! Fatu!!!" Inna dake zaune saman ta barma ne take kwalawa Fatu kira. fitowa tayi daga ɗakin ta ƙarasa gaban ta tace "gani Inna". Kallonta Inna tayi daga sama har kasa tace "haba Fatu yanzu ina zakije ki kayi wanan shegen adon nan naki irin na Aljanu?" Turo baki gaba tayi tace "kin san fa yau ake Aure gidan mai gari kuma chan zani, nasan yanzu su Saude ma suna jirana kinsan fa mune k'irjin biki, Ni kuma Inna ki daina haɗa ni da Aljanu, duk garin nan banfi kowa iya kwalliya ba" Sakin baki Inna tayi tana kallonta kafin tace "to kuwa ba in da zaki, ina ke ina zuwa gidan biki bikin ma na gidan mai gari in ba shashanci ba, yarinya dake" ai kan ta barmar Fatu ta kwanta ta fara birgima da kuke kuke tana cewa "wlh sai naje Inna duk abinda za kiyi, kina son kar naci shinkafar gidan bikin ne ?" su Saude suyi ta min dariya Allah wlh nidai ki barni na tafi" ta fad'a tare da kara birgimar tana kuka kamar wanda aka duka, Inna tace "kaji min ja irar yarinya da iskanci nan kamar taɓa cin shinkafar ba ne?" Yarinya sai shegen gantalewar tsiya ba abinda kika iya sai yawo shiga nan fita nan duk mutanan garin nan ba wanda bai kawo min karan kina..," Kukan da takeyi ne ya tsaya cak cike da masifa tace "wani dan kutumar uban ne ya kawo kara na?" Wlh koshi wayen sai yaci gidan su kuwa a garin nan" kallonta tayi tace "ki fara cin gidan mu kafin kici nasu fita ne dai ba zaki ba, Fashewa ta karayi da kuka tana cewa "don girman Allah ki barni na tafi karsu cinye abincin nan su hana ni idan banci ba wlh zazzabi zai iya kamani, har mafarkin shinkafar nayi, wai gani inata zubawa baƙi" faɗa tare da birgima kan ta barmar, ganin da tayi Fatu zata tara mata jama'a ne ya sata cewa "toh naji tashi ki tafi saura kuma kije ki ɗebo min fad'a ki dawo". tashi tayi tana washe haƙura tace "na gode sosai Inna insha Allah ba wanda zanyi faɗa dashi, kuma idan nayi Aure nai ciki wallahi ke zan bawa ɗan halak malak" ta faɗa tare da sa wani takalminta yar ruba ruba blue color ta ruga a guje tabar gidan. Girgiza kai Inna tayi tace "Allah ya shiryeki Fatu"... Tana fita direct gidan mai gari ta nufa, duk hanyar da tabi sai tayi tsokana, ko kuma idan taga tsohu tace masa ga kare nan, Allah sarki sai kaga mutum ya ɗaga sanda ya fara gudu, dry take ta wanka har ƙasa tana faɗin "Kaga wata ƙafa wai ina ruwan ƙwalle, Allah yay min tsari da auran ƴan garin nan" tana shiga ta hango su Saude zazzaune kamar masu jiran sadaka, ƙara sawa tayi gaban su tace "yana ganku haka?" ko har yanzu ba'a Abinda kuka samo ne?" Saude data zabga uban tagumi ne tace"ina kuwa ai inda kika ganmun nan tun ɗazo muke zaune an hana mu shiga cikin gidan".. Wani ashar Fatu ta ƙunduma tace "wani dan i'skan ne ko yar i'skar ce ta hana ku shiga?" Ma'u tace "wannan GID'ADON ne mana shi akace masa kar ya barmu mushiga" riƙe ƙugu tayi tace "ko ana ha maza ha mata sai mun shiga gidan nan munci shinkafar nan, wannan ma ai baƙin ciki ne" Saude da Ma'u sukace "wlh yanzu me zamuyi, Dije tace "nidai ba ruwa na bana ciki" hararan ta Fatu tayi tace "idan mun shiga kuma ba zakici ba,Muna fuka da ido irin na Uwarki" hucewa cikin gidan tayi tana shiga kuwa GID'ADO dake riƙe da wata shigiyar bulala fuska a murtuke yace "ina zaki?" Itama hada fuska tayi tace "ciki mana zan shiga" yace "ba inda zaki bar nan ko sai nayi kasa-kasa dake" ya faɗa yana tunka ranta, saurin jada baya tayi domin ba ƙaramin tsorun bulala take ba, "zaki fita ko sai na watsa miki guda a jikinki?" Ganin da gaske zai iyayi ne ya sata juyawa ta fito ta samu su Saude na jiranta, suna ganin ta sukace "mu shigane?" Tace "a'a ku jirani ina zuwa yau sai na koyawa masa hankali wlh" ta faɗa tare da ficewa daga gidan, ba'a ɗau wani lokaci sosai ba sai gata ta dawo hannun ta dauke da wani baƙar leda ta wuce cikin gidan, tana shiga taga GID'ADO na zaune yana cin abinci hankali kwance, a ranta tace "kaji min da rainin hankali kai kana nan kana kwasar abinci mai dad'i kace mu kar mushiga, kalli yanda miyar nan tayi jawor dashi kai daga gani sai ya yi dadi wlh" A hankali ta ƙarasa bayan shi ta bud'e ledar ta hura iskar bakinta kan ledar a hankali wani abu ya shiga mishi cikin rigar sa, da sanɗa ta ɓoya tana kallonsa, ya dauki abinci zai kai baki kenan yaji wani abu kamar ƙaiƙayi a bayan sa amma sai ya basar ya kai lumar bakin shi yana lumshe ido, Fatu dake kallonsa tace "yanzu zaka san baka da wayo yaro. Sai gashi GID'ADO fa ya fara soshe² da shafe² yana cewa "wayyo Allah ku taimaka min na shiga uku me yake faruwa ne ?" Fita tayi daga inda ta ɓoya tana dariya domin har ya cire rigar sa yana tsalle, daman daga shi sai wata ƙaramar bantai ne ajikinsa, ƙara matso kwalla tayi ta fashe da dariya, dariya sosai take yi ganin abunsa yana ta rawa cikin wandon, da k'yar ya iya cewa "don Allah ki taimaka min wlh bansan abunda ya tsame niba" dariya ta sake kwashe wa dashi tace "kar ka damu nina saka wannan rawan tunda ka hana mu shiga ciki, kiran su Saude tayi suka shiga suma suka fara dariyar sanda sukayi mai isar su kafin suka wuce cikin gidan. Ba susha wahalar samo abincin ba suka zauna suka fara cin abincin inda Fatu tace " Dije bazata ci ba, haƙuri da magiya ta fara bata amma tayi banza da ita sanda ta haɗa mata da kuka kafin ta barta ta fara ci"..... Kwance yake saman makeken bad dinsa daga shi Sai ƙaramin boxes ajikin sa, kansa na kallon sama amma idanunsa a lumshe suke, kyakkyawan guy's ne ƙarshe, hannayensa saman maran sa yana shafawa a hankali, wayarsa ta fara ringing,yana ɗan sauke numfashin wahala ya ɗauki wayar ganin sunan Dad ɗinsa, bayan yayi answering daga can ɓangaren Dad yace. "Babana ka shirya zaka ƙauye wajan Inna" da mmki ya juya idanunsa yana ƙara maimaita sunan ƙauye a ransa,tab rabonsa da wani ƙauye ai tun yana zanin goyo yana jin, bakinsa ya shiga juyawa da ƙyar yace "Ok Dad" yana faɗin haka ya kashe kiran tare da mirginawa gefe. buɗe ƙofar bed ɗin akayi wata haɗaɗɗiyar yarinya ce ta shigo tana wani karai raya har ta karasoo bakin bed din ta zauna, tana ƙare masa kallo daga sama har ƙasa, shi kuma yana jinta amma bai bude idonsa ba, hannuta tasa ta fara shafa maran shi cikin wani salon mai wuyar fassarawa, a hankali ya bude sexy eyes dinsan akanta yana mata kallon up and down, sanye take da riga da wando inya guiwa rigar kuma saman a ɗan buɗe yake, ba laifi tayi kyau, kashe mishi ido daya tayi, lumshe gajiyayyun idanunsa yay, faɗawa jikinsa tayi domin tasan sa mugun miskilanci ne dashi, hannunta tasa ta fara shafa masa kwantacciyar suman dake ƙirjinsa, wani abune ya fara ji yana ziyar tarsa, a hankali ya mirgino da ita ta dawo saman shi had'e bakinsu yay ya fara kissing dinta cike da ƙwarewa, itama kankameshi tayi, a zafafe yake romance dinta, zare yaor ƙaramar figigiyar rigar ta yay ya....! Dan Allah dan Annabi share fisabilillahi 🤲🏼 Maman Khalid✍️ [1/21, 8:32 PM] +234 706 120 4735: *👧🏻MIJIN YARINYA👧🏻*        Story and written By Fatima Zahra (Maman Khalid) *ELEGANT ONLINE WRITINS'S* Page 2 ____Ya kama na shanunta yana matsesu a hankali bakinsa yasa saman su yana tsosar nipples ɗinta, sosai suka haukata zunansu da romance, sun daɗe a haka kafin ya mirgina ta ta koma gifen sa ya mike ya shige bathroom ya barta kwance tana numfashi wahala for the first time taji haushinsa wanda bata taɓa jin irin sa ba. A duk sanda suke tare sai dai ya rage zafin da ita ya miƙe ya barta cikin wani hali, ,cikin jin haushinsa ta tashi ta ɗauki rigarta ta mayar tana ayya nawa aranta idan tana raye sai ta lashe zumar sa. bai fi 20 minutes ba ya fito daure da towel a waist ɗinsa sai wani towel ɗin a hannusa yana goge gashin kansa dashi, gaban dressing mirror ya wuce, zama yay ya ɗauki Body lotion wanda baya kama jiki sosai ya shafa ajikinsa, turarensa me sanyin ƙamshi ya ɗauka ya fara shafawa a jikinshi sanda ya gama shiryawa tsaf ya tashi ya wuce wrdp ɗinsa ya wuce ya buɗe zaro wani white T-shirt da navy blue jeans masu kyau ya sanya a jikinsa , tare da ɗauko white combat shoe yasanya a ƙafarsa sosai Yayi kyau sai ƙamshi yake zubawa. tunda ya fito daga toilet din take binshi da ido tana ƙarewa murɗaɗɗiyar surai jikinsa kallo. ɗaukar wayoyinsa da key car ɗinsa yay yana ƙoƙarin fita daga bedroom ɗin yaji ance "fita zakayi ne?" Juyawa yay ya kalleta ta domin shi yama manta akwai wata halitta a ɗakin, Miƙewa tayi tana cewa "haba baby yanzu abunda kake min ya dace kenan? Kasan yanda nke sonka amma sai kana sharewa kamar wanda bai san komai ba please ka amince da soyayya ta my dear" ta faɗa tare da shafo ƙwantaccen sajen dake kwance kan fuskarsa tana jifar sa da wani irin kallo. janye hannayenta daga furkar sa yay cikin cool voice ɗinsa yace "bana ce karki kara kawo min mgn nar nan ba? Na faɗa miki ni ba soyayya bane a gaba don haka idan ba wani mgn zaki ba sauri nake" bata ce komai ba ,hakan ya sashi ficewa daga bedroom din, direct parking space ya huce ya ɗauki motar sa ya bar gidan.. Ɗaukar wayar ta dake ringing tayi, ganin sweet Iman ne ya sata sakin murmushi tana answering daga chan ɓangaren Iman yace "where are you my dear? kinsan fa ke nake jira tun ɗazo na kasa samun sukoni" murmushi tayi tace "On mah way dear" tana faɗar haka ta kashe wayar ta fice daga dakin".. **KAUYE*** Su Fatu suna gama cin abincin suka fito har lokacin GID'ADO na tsaye yana sushe² gashi yara har sun cika wajan suna kallon shi, a ransa yana Ayyana yadda zaici uwar Fatu Shegiyar yarinya data addabi kowa a garin, gata ƴar guntuwa sai rashin kirki. ganin har fuskar shi ta sauya kala ne ya sa Fatu sheƙewa da dariya su Saude suma suna taya ta, zama tayi a gefin ɓarin sa tace "kai GID'ADO kana son kai kayin nan ya daina?" Da sauri yace "eh wlh faɗa min me zanyi" tace "duk abinda na faɗa maka zakayi?" "Eh zanyi wlh ki faɗa" "tom rawa zakayi idan dai kayi rawa toh zai daina" ai kafin kace wani abu GID'ADO ya fara tikar rawa ƙyalƙyalewa da dariya suka fara yi Fatu harda taya shi rawar , abokinsa Kamal ne ya shigo ya kamashi kasan cewar ƙanin shi ya faɗa mishi duk abinda ya faru su Ma'u na ganin haka suka gudu domin sunsan mgnar yanzu zai masu mugun duka. Amma Saude da Fatu ko alamar tsoro babu suna ta dariyar su, Kamal ne ya musu wani mugun kallo janye shi yay suka fita daga gidan. Saude na dariya tace "gaskiya Fatu kin birgine wlh me kika zuba mai ne?" Cikin dariya Fatu tace "ƙaiƙayi na zuba masa baya ce shi ɗin ɗan shegiya bace" dariya sukayi suka fita daga gidan me garin, suka kama haryar komawa gida, suna tafiya suna wasa , hango me gyaɗa Fatu tayi tace "dole naci gyaɗar nan, domin daka gani zatai masifar daɗi, ga wani kyan gani da tayi, Tubarkallah kada baki ya kamata" Saude tace "gaskiya ko nima haka" suna ƙara sawa wajan me gyaɗar Fatu tasa hannu zata ɗibi gyaɗar kenan me gyaɗar ta janye tiran ta da sauri tana cewa "ba zaki ɗiba ba sai kin kawo kuɗi" kallonta tayi tace "ai kowa ko zaki mutu sai naci gyaɗar nan, jibi yadda take kallo na gwanin sha'awa" tace "sai ki ɗiba mugani" kama tire ɗin mai gyaɗar sukayi nan fa kokowa ta ɓarke tsaka nin su, duka sukai mata suka ɗebi gyaɗar yanda suke so suka barta tana kuka, ɗaukar sauran gyaɗar tayi tana kuka ta koma gida.. Suna tafiya suna cin gyaɗar su, hango shagon Malam Laminu sukayi Saude tace "wlh kwana kinnan duka ƙwaɗayin biredi nake da madara amma kaka taki ta bani kudi na saya" "hmm wlh ko nima haka, gashi ko kaje wajan wanan matsiya cin ma bai baka, domin shegen wayon tsiyane dashi wlh" dariyar mugunta tayi tace "yau dai ko zai mutu sai munsha madara da biredin nan, Saude tace "Allah ko?" Tace "sosai ma kuma yanzu dai mu zauna a nan mu cinye gyaɗar kafin mu karay sa shagwn" zama sukayi sukai a banyan shagwn suka fara cin gyaɗar su suna b'abb'aka dariya, Jin motsin mutane a bayan shagwn shine ya sashi leƙawa, ganin su Fatu ne ya sashi haɗa fuska yace "me kuke min a bayan shago?" Basu ce masa komai ba, hakan ne ya fusata shi yace "kuta shi kuba ni waje ko naci uban ku nan wajan" Miƙewa Fatu tayi tace "ba dai uban mu sai nai naka" ran Malam Laminu ne ya ɓaci domin shi mutun ne da bai iya haƙuri ba, ɗauko wani ƙaton bulala yayi ya ajiye a gefen shagon, ya zabga mata bulalan a bayan ta, wani uban ihu ta tsala domin ba ƙaramin ratsa ta bulalan yay ba, Saude na ganin haka ta run tuma na kare ta bar wajen bata tsaya ko ina ba sai gidan Inna, Inna dake alwala ne ta ga Saude ta faɗo mata cikin gida ko sallma babu kamar an jefuta daga sama, Inna tace "ya na ganki haka ko sallama babu ina Fatun take?" "Inna! Inna!! Inna!!!" Saude dake nishi ta kasa mgn sai kiran sunan Inna take ne yasa Inna Miƙewa tana cewa "me ya faru ina ita Fatun take?" "Wlh zai kashe ta Inna" "wa za'a kashe yar nan faɗa min?" Malam Laminu zai kashe Fatu sai dukan ta yake kamar ya samu gaka" "innalillahi wa inna ilaihir raji'un!!" Na shiga uku ni Lami Laminun ne zai kashe min jika, fashewa da kuka Inna tayi ta dauko mayafinta ta fito waje Saude ta bita a baya suka nufi haryar shangon"... Fatu kuwa tana ganin Saude ta arta ana kare ya sata cewa "yanzu ne lokacin da zaka bani biredin da madaran nan da hannunka tunda kai kace shegen mako ne dakai, faɗuwa tayi a wajen ta fara wasu abubuwa kamar mai Aljannu tana ta juye juye, Malam Laminu ganin ta da yay ta faɗi tana ta guje guje ne ya Sashi ƙara sowa in da take hankali tashi yana cewa "kar dai ace yar nar Aljannu ne da ita? kar fa ace su tashin masa anan gurin domin yaji ance idan mutun nada Aljannu ka duke sa ko ransa ya ɓaci zasu iya tasowa" ai bai san sanda ya furta "Innalillahi! Na Shiga uku ni Laminu na jawowa kaina bala'i" Ganin da yay Fatu ta buɗe idanunta tana wani irin junjuyashi ta miƙe tsaye ne ya sashi sakin fisari a wandon sa, ya fara karanta duk wata Addu'ar da tazo bakin shi, Allah humma ajirni fi musibati ja..," ganin Addu'ar ma ta kasa zuwa ne ya sashi fashewa da kuka yana cewa " don Allah kiyi hakuri wlh bansan abun zai kai ga haka ba" wani irin dariya ta sheƙe dashi k'ank'an k'anka! Cikin murya mara daɗin ji Malam Laminu yaji tana faɗar "kaiiiii! Laminu kake ko wa? Har ka isah kasa hannu ka duki yar Autar mu to yau sai kwanan ka ya kare tunda har ka dukar mana yar Autar mu, sai mun ƙwaƙule maka rabin ɗuwawu,mun cire idonka ɗaya mun sha romu, yan zun nan zan batar da kai daga wannan duniyar na kaika duniyar mu achan zakayi rayuwar ka.." wani irin kuuuu! Kake jin cikin sa yay bakin shi na rawa yace "innalillahi!" Don girman Allah kumin rai wlh bansan ita ɗin Autar ku bace shiyasa na duke ta" wani irin dariya ne yake kama Fatu ganin yanda yake haɗa gumi ga fuskar sa duk ta caɓe da hawaye da majina,ga fitsarin da yake saki ƴar yaluluwar abarsa sai yawo take a ƙasan wando. danne dariyar tayi ta ƙara haɗa fuska, tana juya idanunta bakinta ya malƙwaɗe waje guda, kana ta kumbura murya tace "mu bama ya fiya sai dai mu ai watar da abunda muka faɗa" faɗuwa ƙasa yay ya kama kafar ta yace "nasan ku ɗin ko acikin aljanun ma kuɗin masu afuwa ne don Allah kuyi hakuri duk abunda kuka faɗa zanyi wlh amma ku yafe min" tace "tom munji zamu yafe maka amma da sharaɗi" "ku faɗi ko wani irin sharaɗi ne na yar da wlh zanbi" shiru tayi tana danne dryarta kana ta riƙe ciki sbd gamo guntuwar abarsa da tayi ashe wandon a yage yake "toh yanzu nan ka shiga shagon ka ka kawo mana kayan da zamu mata jinya dashi, Madara da biredi ka kawo nan" da sauri ya miƙe har yana faɗuwa yaje ya ɗauko manyan madara gwogwo ni biyu da biredi Leda huɗu ya kawo mata, karɓa tayi tace "ka cika alkawari amma da sauran domin yanzu nan zamu tafi saura muna tafiya ka kwance abunda ka bata ko kuma ka mata wani mgn ka gani idan bamu ɓatar da kai daga wannan duniyar ba zamu dinga bibiyar rayuwar ka" da sauri yana riƙe wando sbd jin Laminunsa ta leƙo yace. "wlh ma ba za'a yi hakan ba amma don Allah karku dinga bibiya ta zan iya mutu wlh". a zuciyar sa kuma tsinewa Fatu da aljanun nata albarka yake gashi yanzu sun raba shi da kayan shagun shi, daya tuna sai ya kara fashewa da yanzu dan jarin da yake da shi ne zasu karɓi rabi kai Allah tsinewa mai aljanu albarka, tunanin da ya kene ya tsaya lokacin da yaji muryar Fatu na asali tana cewa "Malam Laminu wanna kayan fa, kyauta ka Bani?" Wani harara ya balyla mata kamar idanun sa zasu zube yace "eh kyauta na baki maza wuce ki barmin koifar shago. Murmushi tay tace "ngd sosai Allah ya biya". tana juyawa ta kalli Inna da Saude suna zuwa sai kuka Inna take tana ruwan bala'i ta ƙaraso tana cewa "yau ba me rabani da kai gantalalle, jikar tawa zaka kashe?" Cike da masifa Malam Laminu yace "ko kuwa ince jikar taki ne take son kashe ni ba" sai a lokacin Inna ta kula da jikin sa yanda ya jike sharkaf sai shegen zufan da yake, kallon Fatu tayi tace "me yake faruwa na ganshi haka?" Turu baki gaba Fatu tayi tace "ɗan duka na Yay kuma ma mun sasanta gashi ma harya bani madara da biredi kawai mu tafi gida" Saude tace "ashema har kun sasan ta?" " Eh kinga ma yace muje muci don haka mutafi kawai Inna kinga an kusa kiran sallah" "tom" kawai Inna tace suka wuce gida, suka bar Malam Laminu na jan Allah ya isa akan abunda ta masa ƙarshe ma rufe shagon yay ya wuce gida yana zunduma ihu!! Ruky na fita direct gidan Imam ta wuce tana shiga bedroom ɗinsa ta wuce tana buɗewa ta hango shi zaune daga shi sai.....! 🔥👯🏻‍♀️ Yanzu aka fara wasan share fisabilillahi Habibaties Maman Khalid✍️ [1/21, 8:32 PM] +234 706 120 4735: 👧🏻 MIJIN YARINYA👧🏻 Story and written By Fatima Zahra (Maman Khalid) ELEGANT ONLINE WRITINS'S Page 5 ____yace " gaskiya nayi missing dinku sosai" murmushi Momy tayi tace "muma haka da fatan ka dawo lafiya?" Lafiyan kalau alhamdulillah na sameku lafiya?" Lafiya my son yanzu kaje kaci abinci nasan ka dawo da yunwa" yace "ba kad'an ba wlh wuce dining area yay ya zauna kan kujera SONA tay serving dinsa  ya fara cin tuwun semonvita ce miyar Agushi wanda yaji namomi sai kuma ferfesun kaji wanda yasha vegetable sai k'amshi yake din a'barba" sosai yaci abincin yana gama wa, da wowa parlon yayi suka fara hira da Momy har sanda aka fara kiraye-kirayen sallah kafin ya mike ya wuce part dinsa" Yana shiga bedroom din toilet ya shiga yayi wanka ya daura al'wala ya fito ya shirya cikin jallabiya fari sai k'amshi yake zubawa ya wuce masallaci" Koda ya dawo part dinsa ya wuce cikin bedroom dinsa ya wuce, ya cire jallabiyar dake jikinsa ya kwanta saman royal bed dinsa ya lumshe gajiyayyun idanunsa, yana sauke ajiyar numfashi ajiyar ahanki, wayar sane ya fara ringing bude idanunsa yay ganin wake kiran sa sunan Ruky da ya ganine ya sashe jan tsaki ya gera kwanciyar sa, yana jin yanda wayar take amma bai daga karshe ma kashe ta yay gaba daya yana mamakin hali irin na wasu matan da haka har bacci ya dauke sa"... Bangaren RuKy kuwa driver take hankali kwance har ta isa gidan Iman, kai tsaye ta wuce parlon tana shiga ta ganshi zaune akan kujera daga shi sai 3quater da vest, kara tsawa tay ta bayan sa ta rungumesa tana cewa "am so sorry my sweet wlh fitar ce ta kama ni shiyasa na fita na barka" Janyuta ta gaban sa yay ya rungume ta no problem dear" dago ta yayi ya hada fusko kinsu yana gogar karan hancinsa da nata yace "basan yanda nake ji dake bane shiyasa kison hauka tani. Murmushi tay ta hade bakinsu kissing din junan su suka fara yi nan fa romance ya barke a saman kujera, zame jikinta tay daga nasa tace "yunwa nake ji sweet tashi muyi breakfast" da k'yar ya mike da sameta suka wuce dining area suka fara cin abinci yana bata tana bashi har suka kammalawa yace "suje suyi wanka, tace "ita dai batayi yanzu ba shi yaje yayi ta fada tare da mikewa ta sauko parlon...shikuma haura wa bedroom dinsa yay yana shiga toilet ya shige" wayar Saif take ta kira amma ba ya dagawa karshe wayar aka she yake, wurge tayi da wayar tana huci domin ba karamin baci ranta yay ba a fili ta furta har ni zaka wula kanta to wlh sai na zame maka masifa a cikin rayuwar ka sai na kunna wutar da b'aza ka iya kashe ta ba, sosai ranta ya baci sai huce take fuskar nan duka har ya canja color, sauko war Iman da taji ne ya sata zama kan kujeran tana sauke ajiyar zuciya, kara sawa yay inda take zaune yana binta da kallo yace "me ya faruwa naga wayar ki a fashe?" Murmushi yake tay tace "tashi nay ashe tana kan cinyata fa shine ta fadi, binta da kallo yay domin bai yanda da abunda ta fada ba domin yaga ranta a baci gashi yanda wayar take baya nuna faduwa tay, murmushi yay yace "okay tashe muje ki zabi wanda ta mike na biya kudin, bata ce komai ta mike suka fita tare"... Saif kuwa bacci yayi sosai har magarib ta kusa kafin ya tashi, bathroom ya wuce ya wasa ruwa yay Al'wala ya fito ya shirya cikin jallabiya ruwan hanta ya wuce masallaci sanda akayi sallah i'sha suka dawo da Dad dinsa suna hira direct part din Momy suka shiga itama lokacin ta gama sallah ta fito daga bed dinta kenan suka shigo, sannu da dawo wa ta musu suka amsa, SONA ma fitowa daga dakinta tay suka wuce dining area don cin abinci, zama sukayi SONA tayi serving dinsu suka faraci, suna kammalawa suka dawo parlon suka zauna, Daddy ne yay geran murya yace " Saifuddin ka shirya kai da SONA gobe zamu kauye mu kwana" what kauye a gobe kuma?" Eh akoi wata masala ne ?" Yace" a'a Allah ya kaimu. Ameen suka amsa dashi hira suka fara yi har dare ya tsala kafin ya musu sallama ya wuce part dinsa. bedroom dinsa ya wuce cike da tunani me ma zaije yay a kauye ne ma, shiryawa yay cikin kayan baccin ya kwanta da tunanin tafiya su kauye gobe..." ***********KAUYE Gwaggo ne kike ta ruwan bala'i a waje, Baffa na bata hakuri amma ina kamar zugata yake, jin haya niya tay yawa ne yasa Inna fito wa waje tana tambayar su Fatu me yake faruwa ne ?" Tabe baki tay tace " waye sani"kamar dai muryar Baffa nake yi a waje ko?" Inna ta fada tana kukarin fita, tana fita ta samu Baffa na mikawa gwaggo dari biyu, karaban kudin gwaggo tay tana cewa "wlh ku fadawa jikar ku idan ta tsake kar bar awara sai na mata na mata na jaki wlh, hakuri Baffa ya bata ta wuce abunta tana masifa... Inna tace " me ke faruwa ne ?" Baffa yace "Fatu ne ta tare yarinyar da ta daura wa tallan awara taci na dari biyu, shine tazo karbar kudin ta" tace " Wace Fatun kenan?" Akoi wata Fatu a gidan nan bayan wacce kika sani. Inna tace "Fatu da take cikin gida tun dazu ina taga yarinyar ta har zata karbi awaran dari biyu?" Shine kuma ka biya kudin?" Baffa yace "eh Allah ya kyauta yana fadar haka ya koma zauren gidan in da yake zaune domin shi fa yasan Fatu zata iya aikata hakan" Ko mawa cikin gida inna tay tana cewa "ke Fatu yau she kika karb'i awaran gwaggo kika ci?" Dafe kirjeta Fatu tay hade da Fashe da kukan muna furci, tace "ni dai na shiga uku na bonu ni Fatu, duk wanda aka kwacewa ma abu sai yace ni nayi gani nine shugaban rashin kunya fa kwance wa mutane Abu, wlh naga alama duka yan garin nan ba sona suke ba wlh"... kara sautin kukan nata tay, Inna tace "kiyi hakuri ki daina kukan nan ai nima nasan bazaki aika ta hakan ba sharri kawai ake miki, tsai da kukan tay tace "wlh shiyasa nake kara sonki ke kadai ce mai kauna ta a garin nan wlh domin kinsan bazan tab'a ai kata maka mancin haka ba, Inna tace "i shuru abunki duk abunda za suyi sai dai suyi su barki, tana hakan tay dakin ta tana cewa "mutane subi su addabi yarinya kowa da irin tasa karyar... Kallonta Saude tayi tace "sai kuma ta yanda fa " murmushi tayi tace "sha wasa yarinya ai kuwa gobe na hadu da ita sai na make keta na karbi awaran kuma... Dariyar kasa kasa sukayi suna tafawa kar Inna ta jisu" Yau dai a gida suka yine suna ta hira da Saude har akayi sallah i'sha kafin ta wuce gidah, Fatu kuwa ta shiga daki ta kwanta akan gadon ta tana ta juye juye da k'yar bacci ya dauke, sbd da kai kayin da jikinta yake mata da kanta, rabon ta da tay kitso harta manta".. Washe gari ma tashi tay jikinta duk tsami yake mata amma ta kasa yin wanka, bayan Inna ta dama kokon safe ta bata tasha ne ta aike ta gidan su Saude wajen Babar ta, ta karba ta fita daga gidan"... ___________________ Washe gari da Asuba bayan ya dawo daga masallaci, ya fara hada kayan sa wanda zai yi amfani dasu in yaje k'auyen gashi an fara tsanyi wlh inba don baya son bacin ran iyayensa ba wlh da ba'a bunda zai kaishe k'auyen ma har ya kwana, yana hada kayan shi yana masifa shika dai, sanda ya gama shirya duk abunda zai bukata kafin ya zauna kan bed dinsa yana sauke ajiyar zuciya. Daukar wayar sa yay ya budeta message din Ruky kawai yake ta cin karo dashi, bude su ya fara yi daya bayan daya yana gamawa ya tabe baki yace "yar wahala kawai mutun baya sonka amma kabi ka addabi rayuwar sa,tsaki yaja yaci gaba ba da lasar wayar tasa ya dauki mintina kafin ta aje yeta ya shege bathroom ya dauki lokaci cikin toilet din kafin ya fito daure da towel a waist dinsa sai wani dan karami da yake goge sumar kansa dashi, gaban dressing mirror ya tsaya yana gama goge sumar kansa ya busar dashi hade da shafa mishi mai ya dauki comb yana gyera wa shirin sa yay sab yana gama ya wuce bakin bed dinsa inda ya a jiye kayan sa ya dauka ya sanya ajikinsa ba karamin kyau yay ba, cikin wani hadadiyar shanda Milk color ne, wando da riga rigar ya tsaya masa iya guiwa, agogo gold ya sanda ya dauki takalminsa milk yasa sai hula shima milk and gold a hade, wani bala'in kyau ya kara ga kwantacciyar sajen fuskar sa sai Kelly yake, daukar bag din daya sa kayan sa yay ya fito daga part din direct parking space ya wuce ya badu motar da zasu tafi dashi ya sanya bag din a booth ya rufe" part din Momy ya wuce ya shiga parlon da sallama abakin sa, SONA da itama ta gama shiryawan tane ta amsa mishi sallamar tace "wow my bro's kaga yanda kayi kyau cikin kayan nan kuwa" dan murmushi yay yace "da gaske" Sosai wlh, yace "thanks dear kema kinyi kyau sosai, tace "thanks" zai yi mgn kenan Daddy da Mumy suka sauko Daddy daya sha manyan kaya sai k'amshi yake zubawa ne yace "kun gama shiren ne ?" Eh Daddy mun gama cewar SONA dake tsaye tana kallonsu, shidai Saif bai ce komai ba, gaishe Daddy yay sannan ya gaishe da Momy ta amsa cikin sakin fuska tace...... Kuyi da jina kwana biyu abubuwa ne suka min yawa..ina godiya sosai masoya na❤️ 👯‍♀️🔥Yanzu za'a fara wasan Comments and share fisabilillah [1/21, 8:32 PM] +234 706 120 4735: *👧🏻MIJIN YARINYA👧🏻* Story and written By Fatima Zahra (Maman Khalid) ELEGANT ONLINE WRITING'S Page 4 _____ Tace "ai kuwa ya zama dole ka soni sbd ni ina sonka" Kallonta yay ya jinjina kai, domin yanzu kallon ma haukaciya yake mata. Ganin irin kallon da yay mata ne ya sata shugwab'e fuskar ta kamar mai son yin kuka tace "am serious wlh zcyt ta kamu da sonka mai tsanani ba zan iya nisanta da kai ba please ka fahimci abunda nake faɗama ka". bai ce komai ba illa kallon agogon dake manne a hannunsa ya gani har 9:30 yay ne ya sashi kallon ta yace "don't wasting your time please, idan ba a bunda zaki ɗauka zan rufe gida na" ya faɗa yana janye a kwatin sa daga parlon, sanin halin shine ne ya sata fita daga parlon itama, rufe parlon yay tare da jan a kwatin sa ya wuce parking space, buɗe booth ɗin motar yay ya sanya a kwatin ya rufe, kamar tay kuka tace "da gaske ta fiya zakayi?" Kallonta yay sai kuma yaji tausayin ta yace "am sorry to say karki damu idan na isa I'll calling you dear" ya fad'i hakan ne domin baya son a d'alilin shi ranta ya ɓaci, murmushi tayi tace " are you serious baby?" jinjina kai yay haɗe da shigewa bayan motar kasan cewa ba shi zaiyi driver ɗin ba, cike da farin ciki itama ta shigo motar light kiss tayi mishi a lips dinsa tace "Allah ya sauke ka lfy" chan ƙarshen maƙoshinsa ya amsa da Amin domin ba ƙaramin saukar masa da feeling tayi ba, rufe masa motar tayi driver yaja motar suka fita, har suka fita tana ɗaga musu hannu, sanda taga fitar su tayi Ajiyar zcy tare da yin wani irin murmushi ta shige motar ta itama ta fita daga gidan"... Direct Airport suka wuce suna isah baifi 10 minutes ba jirginsu ya tashi sai Nigeria,sai dai muce Allah ya kaisu lfy... Ruky na shiga motar ta kiran Iman ya shigo, da gawa tayi daga can ɓangaren Iman yace "sweetheart ina kika je da safen nan?" "Akwi abinda na fita yine yanzu ina dawowa" "okay breakfast is ready ke kaɗai nake jira" okay kawai ina zuwa, ta kashe wayar tana cewa dan wahala"... *****ƘAUYE Gidan su Saude ta wuce da sallama ta shigo gidan, hucewa ɗakin Saude tayi a zaune ta sameta tana shan koko, Saude na ganin Fatu tace "yanzu nan nake faman zuwa wajen ki in baki lbr da ɗumi ɗumin sa bari in faɗa miki ban san wace shegiyar ce ta faɗa wa GID'ADO cewan kece kika zuba masa k'ai k'ayi a jikinshi ba, ɗazon da naje sayan koko na jisu suna mgn akan su miki dukan tsiya har sai kin suma"... Fatu dake faman zama kan gadon ne ta dakata da zaman tana sauraron Saude har ta kai aya, tace "kan uban chan ni zasu duka har su sumar dani?" Saude tace "eh" "ai kuwa zasuci uban su wlh domin nima ba barin su zanyi ba" Murmushi Saude tayi tace "shiyasa na nake ji dake ai domin baki barin ta kwana, yanzu dai gama shan kokon nan mu fita" "Tom bazaki sha bane?" "A'a yanzu naci biredin da Malam Laminu ya bamu jiya" Shanye wa tayi suka fita waje ta a jiye kofin suka fita daga gidan. Ai kuwa suna fita suka ci karo dasu GID'ADO tare su suka yi. Saude dake faman zan zare ido kamar tsohuwar maiya tace "Mun shiga uku Fatu" "Ba uku ba Tara kuka shiga" cewar GID'ADO daya had'a fuska kamar wanda bai san dariya ba, yace "don iskanci da rashin kunya irin naku ku haɗa baki ku zubamin ƙaiƙayi a baya yau sai kin gane koran ki" haƙuri Saude ta fara bayar wa tana cewa "ita dai ba hannun ta a ciki" Fatu dai na tsaye tana kallon su sai ma murguɗa bakin da takeyi, ganin yanda Fatu take murguɗa baki ne yasa Kamal d'ago da bulalan dake hannunsa ya zuba mata shi a tsakiyar bayan ta da karfi daman haushinta yake Ji. Wani uban ihu Fatu ta sake tare da fashewa da kuka ta kai damƙa wuyan Kamal ta fara yakushin shi ko ta ina tana kuka, kama hannun ta GID'ADO yay da niyar raba su, wani irin cizo ta kai masa daya sashi sakin ta ba tare daya shirya ba yana zunduma ihu domin ba ƙaramin zafi cizon ya masa ba, ai Fatu bata saki Kamal ba sanda ta kaishi ƙasa ta sake shi tana nishin da kukan domin itama bulalan ya shigeta sosai, Numfashi wahala yake sauke wa, yana tari da k'yar ya iya cewa "baki da hankali ne zaki kasheni" goge hawayen ta tayi tace "baka ga komai ba tunda ni ka duka" Daukar bulalan da ya dake ta tashi tayi ta watsa masa shima a tsakiyan bayan shi har guda uku, wani irin ihu kamal ya sake tare da fashewa da kuka, tace "da dad'i ko?" Cikin kuka yace "don Allah kiyi hakuri kanwata" murmushi tayi tace "wayen ya fad'a muku?" Da sauri yace "Garba ne wlh yace yaga lkc da kika zuba masa.... Girgiza kai tayi juyawarl tayi bata ga GID'ADO ba tace "ina kuma ya shiga?" ai tunda kika kai masa cizo ya gudu cewar Saude dake matse dariyar ta... "Basu an karaba Kamal ma ya zunduma da gudu yana kuka. Dariya suka fashe fashi Saude tace "matso ratan banza har da wani cewa don Allah kiyi hakuri ƙanwata". dariya Fatu ta shigayi tace "gaskiya fa dukan ya shige ni sosai filin sai rad'adi yakemin wlh, ai kuwa yau ko sama zata hadu da kasa sai na ma Garba tsinan nan duka wlh tunda shi ya jawo min wanan masifar, gashi ɗazon nayi wanka amma jikina duka tsami yake min".. Saude tace " toh yanzu ina zamu ga Garba?" Gidan su zamu nufa daga yau ba zai tsake shiga tsabga tab'a idan na masa dukan kawo huka wlh". Gidan su Garba suka huce shiga gidan sukayi ko sallama basu yi ba, suka kutsa kai samun sa sukayi zaune yana wanki, ɗauke sa da Mari Fatu tayi sanda ya saki ƙara, kai mai wani Marin tayi, ihun yay tare fa fashewa da kuka yana cewa "wayyo Allah zata kashe ni jama'a" Baba Larai ce ta fito daga ɗaki tana cewa "me ya faru?" Wa zai kasheka?" baice komai ba illa kukan da yake zundumawa, kallon Fatu tayi tace "dan ubanki me kikawa dana?" Kallonta Fatu tayi tace "wlh ba dai ubana ba sai dai uban wannan ɗan naki mai shegen baƙin tsiya, har ni Garba zai fad'a wa su Kamal su dakeni" Baba Larai dai sake baki tayi tana kallon Fatu tace "yanzu kuma rashin kuyar taki tabar yara ta koma kan manya kenan?" Baki ta murguɗa tace "nifa ban miki rashin kunya ba, nazo ne nawa wannan ɗan naki mai shegen shinsshigin ya dai na shiga tsab gata wlh wlh idan bai dai na ba saina karya shi biyu na ajiye" tana faɗar haka suka fice daga gidan, Saude bata iya cewa komai sai dai tayi dry.., Suna fita Baba Larai tace "kaga ko abunda nake fad'a maka a ko yaushe ka daina shiga tsab gar yarinyar nan ba hankali ne da itaba amma baka ji gashinan tazo har gida taci mutun cina kai kuma tama duka, cikin kuka Garba yace "kiyi hakuri wlh daga yau na fita daga tsab garta bazan tsake ba" "Allah yasa yanzu dai ka tashi ka ƙara sar da wankin nan kayi wanka kaji" Tom"... Kamal bai tsaya ko ina ba sai inda suke zama dashi abokanan sa, Allah ya soshi bai tsami kowa ba Sai GID'ADO dake zaune yana tunanin wani irin mataki zai ɗauka akan shegiyar yarinyar nanne, ya kalli Kamal ya fashi da dariya harda rike ciki yana cewa "yadai abokina ka samu kara sowa ne?" Harara ya ɓalla mishi yace "wlh bazan yafe maba, domin kai ka jawomin wanan masifar" danne dariyar sa yay ganin abokin nasa ya haɗe rai, yace "wlh kasan abunda nake tunani yanzu ta yaya zamu ɗauki fansa akan yarinyar nan ne?" Kamal yace "wani fansa bada ni ba wlh yau ma kana ganin ta leko ta koma nayi kace fansa fansar uwar wa?" Dariya sosai GID'ADO yay yace " ina ne ka leko ka komu kuma?" Banza ya masa yaci gaba da shafar wuyar sa, domin Kamal a kwau shi da tsoro... Suna fita daga gidan Fatu tace "gaskiya na gaji sosai ga wani yunwar dake cina muje gida wata kila mu sami Inna ta gama abinci muci" Suna kan hanyar su na komawa gida ne suka had'u da mai awara tana tafiya tallah kiran ta sukayi, zuwa tayi sukace suna son awara na ɗari biyu, Saude ta matso ta tace "kinsan fa awaran nan na Gwaggo ne kuma kinsan bala'in ta nidai tsoro nake ji mutafi kawai" "kashe mu zatayi ne infa baza kice ba ni zan ci" mika musu ladar data sa musu aciki tayi karb'a sukayi tace "saura kuɗin" Fatu tace "ki cewa Gwaggon mun ydauki bashi idan mun samu kuɗin zamu dawo mata dashi" "wlh ta hanani bashi tace koma waye karna bayar" Tsaki Fatu taja tace "yau dai kice an ɗauki bashi tana fad'ar haka tayi gaba Saude ta bita a baya, suna tafe suna cin awaran su sanda suka cinyi kafin suka shigo cikin gidan da sallama, gaishe da Baffa sukayi dake zaune a tsoron gidan suka wuce,suna shiga gidan Fatu ta shiga ɗakin su ta sami Inna zaune tace "Inna yunwa nake ji ina abinci na yake?" Inna tace "kin bani ajiya ne?" Turo baki tayi tace "kiyi hakuri Inna idan kin dafe ki bani wlh yunwa zata illa tani" Da hannu ta nuna mata "gashi can" ɗauka tayi ta fita waje ta samu har Saude ta shimfiɗa musu tabarma, zama sukayi suka fara cin abincin,suna gamawa suka kai kwanon ma wanki suka wanke hannun su zuka zauna suka kama hiran abunda ya faru dazun... Saude ne tace "kinji muryar Gwanggo na ruwan bala'i tana ita da Baffa ko? shiyasa nace miki karmu ɗauki kayan ta yanzu ya zamuyi kenan?, Wlh ni tsoron ta nake domin ba mutun ce da itaba... ********** Karfe 12:00pm jirginsu ya sauka, yana fita daga ciki ya samu driver na jiransa, shiga yay kawai suka wuce gidah, suna parking ya fito direct part dinsa ya wuce daman yay mgn da Momy akan abar part ɗin a buɗe yana shiga bedroom dinsa ya haura ya rage kayan jikinsa ya huce bathroom ya ɗauki 30 minutes a toilet kafin ya fito, gaban dressing mirror ya tsaye ya fara shirye shirye sa sanda ya gama tsab ya nufi wrdp ya zaro ƙananan kaya wando da riga na jeans blue T-shirt da navy blue jeansya sanya wanda suka amshi jikin shi, sake feshe jikinsa da turarunkaka masu kamshi da daɗi ya fito,direct part ɗin su Momy ya nufa baban parlon ya shiga wanda yaji kayan mure rayuwa sosai ya hadu, Kanwar sa SONA ce dake zaune saman kujera tace " welcome back bro" kallonta yay yace "thank u hw a you SONA" "am fine my brother i miss u so much wlh" kansa ya jinjiya yace "miss u too dear" domin yana mugun ji da ƙanwar tasa... "Ina Momy ?" Momy dake saukowa a kan stairs tana cewa "Wellcome my son, d'ago da idanunsa yay ya kalleta cike da soyayyar mahaifiyar tasa yace...! 🔥👯‍♀️ Yanzu aka fara wasan share fisabillah Habibatis Comments dinku shine karfin guiwana masoya❤️ [1/21, 8:32 PM] +234 706 120 4735: 👧🏻*MIJIN YARINYA*👧🏻 Story and written By Fatima Zahra (Maman Khalid) ELEGANT ONLINE WRITINS Page 3 ____ Ruky na fita direct gidan Iman ta wuce tana shige bedroom dinsa ta wuce tana budewa ta hango shi zaune daga shi sai boxes ajikinsa, suna hada ido ya dage mata geran daya ita kuma ta sakar masa murmushi hade da kashe masa ido daya tana kara sawa inda yake zaune, zama tay kan cinyarsa ta sakalo hannuta ta bayan wuyar shi, hade fuskokin su waje daya tana guge karan hancin ta saman nasa tare da fito masa da halshenta tayi jawo halshentan da sauri yana tsotsa wa kamar ya samu sweet" hannayenta da ta zagaye wuyar sa dashi ne ta fara shafar sa kota ina,hakan da takeyi ne ya haukata shi inda yake bata wani hot kiss mai zafi sosai, zare yaor rigar data sa yay ya kwantar da ita kan bed din ya kai bakinsa saman nipple dinta ya fara tsosa cikin kwarewa da sanin sirrin mata aiko ya gama da domin yana gudanar na komai ne ta yanda zata ji dadin shi"sanda suka faranta wa junan su rai kafin suka wuce toilet sukayi wanka suka fito dukan su daure da towel gaban dressing mirror suka tsaya suka fara shafe shafen su sanda suka gama shiyawan su tsaf gaban wrdp dinsa ya tsaya zaro kayan sa yay wando da riga na jeans masu kyau ya sanya, itama daukar wani wando da riga ta sanya, sai k'amshi suke zubawa, fita sukayi daga bedroom din direct parking space suka wuce cikin wani hadadiyar Asr cap suka shiga suka bar gidan"... Saif na fita bai tsaya ko inaba sai wani hadadiyar resturant yana shiga abinci yay oder tuwun shinkafa miyar kubewa,domin shi yafi son abincin gargajiya, ana kawo masa karba yay ya shige motar sa ya dawo gidah" yana isa cikin parlon sa ya shiga, kitchen ya nufa daukar plete and spoon yay ya bude frige ya dauko free miki da cup ya fito parlon ya abincin ya diba ya zauna saman kujera, wayar sane ya fara ringing findo wayar yay daga al'jiwunsa ganin Momy dinsa ne take kira ya sashi sakin murmushi yana answering byan sun gaisa ne yace "insha Allah gobe jirgina zai sauko" Are you serious?" Yes Momy" am very happy my son Allah ya kawo ka lafiya, Amin ya rabbi hira sukayi sosai kafin suka yi sallama yaci abincin sa yana gamawa ya dibe komai ya mayar dashi kitchen ya dawo ya wuce bedroom dinsa, yana shiga direct toilet ya shiga yay wanka yay ya shirya cikin kayan baccin sa ya kwanta yana tunanin me zai je yay a kauye inya koma haka kawai yake jin gaban sa na faduwa idan ya tuna mgnr k'auyen nan, da haka har bacci ya dauke sa..." Ruky da Iman kuwa yawo suka ringa yi cikin gari basu dawo ba har karfe 10:00pm suka dawo, sosai Iman ya mata shopping domin shi har cikin ranta sonta yake, sai dai ita ba sonsa take ba suna dai kasan cewa da gunan su duk lokacin da daya yake son haka amma ko kadan bata jin sonsa cikin zuciyar ta, burinta daya ne shine ta mallaki Saif har abada gashi shikuma ba sonta yake ba" suna shiga bedroom din toilet suka wuce a tare sukayi wanka suka shirya cikin kayan baccin su suka kwanta rungume da juna".. *****************KAUYE Har suka koma gida Inna na zuba ruwan bala'i, su Fatu dai ko a jikinsu sai ma bude ledar biredin sukayi suna ci. Ganin basu ma jinta ne ya sata zama ta karasar da alwalan da takeyi tashige dakinta, sanda suka cinye ladar biredin suka sha madara kafin sukayi alwala Fatu ta shinfida musu taburma suka yi sallah,suna gamawa Saude ta woce gida. Shiga dakin Inna tay ta sameta zaune tana lazumi kwance ya tayi kan gadon ta tana yar wake wake, Inna na gama sallah ta kalleta tace "yau baki kwanta a dakin nan ba in bakiyi wanka ba kinji ki kuwa yanda kike tsami, banza ta mata kamar bata abunda ta fada ba taci gaba da wakar ta, Inna ganin da tayi in bayi da gaske ba bazatayi wankan ba, ji kake dum! Inna ta ta kai mata duka a tsakiyan baya, wani irin ihu ta tsake tana cewa "wanyo Allah Inna ta karya min baya na shiga uku na lalace, Baffa ne yay saurin fita daga dakin shi ya kara so dakin yana cewa "keee! Fatu waye ta b'aki kike zunduma ihu haka?" Inna da ta tsake baki tana kallonta tace "bar yarinyar da iya shege dan nace ta fita tayi wanka kawai shene take wannan ihun yaushe rabon ta da tay wanka a gidan yau kusan sati biyu ake nema fa, ku yaushe sai dai ta lallaye kafarta ta shafa mai"..Fatu dake kuka ne tace "Baffa yau fa da zamu gidan mai gari nayi kuskuri ma fa ynzu kuma ni sanyi nake ji wlh, Baffa yace "tom shikenan gobe ki tabbatar kinyi wanka"tom Baffa insha Allah zanyi, jingina kai kawai Baffa yay ya fita daga dakin Inna dai sai masifa take zubawa akan Baffa ne yake goya mata baya take kin wankan, shidai baice komai ya wuce dakin sa"... Washe gari da Asuba da k'yar Inna ta tashi Fatu daga bacci tayi Sallah wai ita a barta ta gaji jikinta duka tsami yake mata, Inna tace "indai baza kiyi wanka ba kad'an kika fara ji wata rana sai kin kasa tashi ma gaba daya. Taga alama idan batayi wankan nan ba Inna zata bazata a gari, tashi tay ta dauki bokati ta dibi ruwa rabin bokitin ta shiga ban daki dashi, tana shiga bata fi mintina goma ba ta fito, Inna dake kokarin dama kuko ne ta kalleta daga sama har kasa tace" har kin jiko kin fito Kanan?" Turu baki gaba tay tace "hba Inna kamar wani kayan wanki, ba maraba ba da kayan wankin ae duba fa kiga yanda kika tada dutti a jikinki ae gwara ace bakiyi wankan ba, wucewa daki tayi tana gunguni mutun in bai yi a damesa idan yay kuma ace dutti ya tado, tana shiga ta shafa mai tasa kulli tasa sanda ta gama zana fuskar ta da bakin gazal sannan ta dauki janbaki j'a a bakinta kamar zai digo kasa sabar jin da yay kallon fuskar a madubi tayi tace "kai yau dinan nayi kyau sosai wlh, tashi tay ta dauki doguwar rigar ta tasa ta daura dan kwalinta ta fita waje, tana fita tace "Inna ya kika ganni yanda nayi kyau" Inna dai aikin gaban ta take bata ce mata ko sannu ba, daukar madaran ta wanda ya saura jiya tay ta hada shayi ta zauna tana sha.. yaro ne ya shigo gidan yace "me gare na neman su ."mikewa Fatu tay tace "me kuma ya faru kira da sassafe haka?" Idan mukaje zaki ji koma mene Inna tace tana dauko mayafin ta tayi, tasa Fatu a gaba suka wuce gidan me gari" suna isah zaurin gidan suka sameshi zaune, zama sukayi bayan sun gasa me gari yace "wa ennan nan ne suka kawo karan jikar ki, kallon su Inna tay tace "sai gashi ban gane suba" matar tace "idan baki gane ni ba ae jikarki ta ganeni. Fatu dai tunda suka isah ta kalle yarinyar da suka mata dukane jiya suka debi Gyada tane, aranta tace" Dani kuke zancen. Me gari ya kalli Fatu dake zaune tana wasa yay yace "keee! Fatu kinsan wannan yarinyar da Maman ta?" Turu baki gaba tay tace "ni ban taba ganin suba inba yau ba, yarinyar ne tace "wlh karya take itane jiya suka min duka ita da saude suka debar min Gyada ae kuka Fatu tsa tana cewa "Allah ya isa ban yafeba ni da ban tab'a ganin fuskar ki sai yau zakimin sharri, nifa jiya ko fita banyi ba ina gida zazzabi ya kamani zaki zo kina min sharri don kawai kun raina ni, ran Inna ne ya baci tace "kaga ko me gari sharri suke son ma jikata. Matar ne tay saurin cewa"in mun mata sharri ribar me zamu samu laifi dai ita tay don haka sai anbiya ni kudin geda ta dna jinyar yata da nayi wayen ne baisan ta da shegen rashin kunya da hankali. Kara sautin kukan ta Fatu tayi harda kwanciya a wajen tana kuka kamar ranta zai fito waje, kara sautin kukan ta Fatu tay kukan da ba hawaye, numfashi me gari yay yace "ban tara ku anan don kuzu kuna min fad'a ba yanzu dai tunda abun ya zama haka ke Jummai keda yarki kuyi hakuri ko koma gidan idan kahan ta kara faruwa zamu dauki munmunan mataki akan ta, Inna kema kiyi hakuri amma ki dinga jawa jikarki kunne idan aka sake kawo min Karan ta anan wajen sai na dauki mataki akan, Inna tace "insha Allah hakan ma bazata faruba, ta fada tare da mikewa ita da Fatu da tay tsit kamar ba ita take rusa uban kuka dazu ba. Tace "Inna nidai zan wuce gidan su Saude na ganta ko lafiya bata fito ba, Inna tace "sai kin dawo, wucewa tay Inna ma tayi haryar gidah".. *************** Saif ne ya gama shirya wansa tsab cikin wando da riga na jeans masu kyau gaske, yana tsaye gaban wrdp yana kara sa hada kayan shi domin karfe 10:00am jirginsu zai tashi zuwa Najeria, ji kawai yay an rungumesa ta baya, sanin wanda zata iyayin hakan ne ya sashe tureta gefe yana cewa "baki da hankali ne?" Baki ganin aiki nake ne?" Ruky da Ranta ya fara baci ne tace "haba baby don kawai na rungume ka shine zaka tureni toh ma ina zaka da kake hada kayan ka haka?" Bai ce mata komai ba sanda ya kara sa hada kayan shi duka kafin yace "tafiya zanyi idan ba abunda zaki dauka to zan rufe gida na" sake baki tayi tana kallonsa aranta kuwa cewa take ina kuma zashi kar dai ace gida Nigeria zai koma?" Kamar yasan abunda take tunani kenan yace "eh komawa zanyi daman aiki ne ya kawoni koma na gama zan tafi, ya fada tare da jan a kwatinsa ya fita daga bedroom din , binshi tay a baya tana cewa"toh ya kake son nayi niku ma?" Bayan kasan sbd kai ne nake garin nan amma tun da nazo ma ba wani kulawa dani kayi ba, yanzu kuma kace tafiya zakayi ae sai dai mutafi tare" sanda ya sauko parlon kafin yace "wai ke wace irin mace ce da bata da zuciya nace maki niba son ki nake ba kar ki sake shiga sab gata idan kuwa kika dameni toh sai ranki ya baci, ranta ne ya baci zuciyar ta ta fara tafasa tace...! Maman Khalid✍️ 👧🏻 MIJIN YARINYA👧🏻 Story and written Fatima Zahra (Maman Khalid) ELEGANT ONLINE WRITINS Page 6 ____Tace "Baba na kayi kyau cikin manyan kayan nan sosai "murmushi yayi yace" thank you Momy" gaba dayan su suka nufi dining area zama sukayi Momy ne yau tayi serving dinsu kafin nan itama tayi nata ta zauna suka faraci, tunda suka fara cin abinci ba wanda yayi mgn har suka gama, suna gama cin abincin Daddy ya kalle a gogon hannun sa ganin har karfe 10;00 tayi ne ya sashi yace "idan kun gama shiryawan mutafi sbd k'auyen a koi shi da dan nisa , jakar kayan ta SONA ta dauka Momy ta musu Addu'a suka fito daga parlon harda Momy ta musu rakiya har parking space tare da musu Addu'ar sare hanya, shiga motar sukayi Daddy a baya SONA a gaba ita da Saif dake drive din motar, hon yay mai gadi ya bud'e musu get din suka fice daga gidan"... ________ Ta bangaren Ruky kuwa sabon waya Iman ya tsaya mata suka dawo gd wunin ranan bata yi shi cikin walwala ba wannan ma tana kukarin danne fushen ta kar Iman ya fuskan ci halin da take ciki...Domin Ruky ta kasance irin matan nan ne da basu iya danne b'acin rai su ko kad'an indai ka mata abunda ranta ya baci akai itama sai ta rama bata da tawakkali ko kadan" Har dare bata tsake sosai ba, ganin kamar tana cikin damuwa ne yasa Iman janta suka fito yawo suna dawowa kuwa ya fara romance dinta da haka ta samu ta sake ranta amma da gudirin insha Allah gobe itama a Nigeria zata kwanna tunda akoi yar Uwar ta tana Aure a can ta saki ranta sosai suka more daren su cikin farin ciki... Washe gari ta riga Iman tashi don haka ta wuce bathroom tayi wanka ta fito ta shirya daukar handbags dinta da key din motar tar ta fice daga gidan... Inda ake yankar ticket ta wuce ta yanki ticket din tafiya Nigeria" direct gidan su ta wuce tana isah ta danna wa mai gadi hon, da sauri ya tashe kasan cewar sa yasan hon din motar ta, bud'e mata get din yayi ta shigo, tana parking cikin gida ta wuce part din Anty Yusra ta shige tana shiga parlour ta sameta zaune cikin daya daga cikin kaya tantun kujerun parlou tana lasar wayar ta da hannu daya, dayan kuma tana ri'ke da karamin cup tana sha.. ko sallama batayi ba tazo zata shige ta kenan, Anty Yusra tace "ke Rukayya baki san yanda ake sallama bane zaki shigowa mutane kai tsaye haka?" Kallon kin raina min wayo ta mata tare da cewa "keeeee! Matar nan ki fita daga idona na rufe ba ruwanki da shigowa ko nayi sallama ko kar nayi sallama wannan ruwa ne ba naki ba, don haka banason sa ido mutun da gidan Yaya yan sa bazai yi abunda yake so sai an wani taku ra masa,tana fad'ar haka ta shige cikin bedroom dinta"... Girgiza kanta tayi tace " Allah ya shirye ku yaran zamani sai Addu'a" Tana shiga direct gaban wrdp dinta ta tsaya budeshi tayi ta dauki akwatin ta fara zuba kayan ta a ciki sanda ta dauki duk abunda zata amfani dashi duka sanda ta gama ta rufe a kwatin ta wuce toilet ta sake yin wanka ta fito ta shirya cikin riga da skirt na a tampa sai k'amshi take zubawa fuskar ta dauke da make up mai shegen kyau, daka aganta sai dauka mutumiyar kirki ce wlh.. A kwatin ta ta janyo ta fita dashi parlon, ajiye a kwatin tayi ta wuce dining area ta jawo kujeran ta zauna ta dibi abinci ta fara ci sanda taci mai isar ta kafin ta dawo parlon ta zauna kan kujera tana jiran Yayan ta ya sauko sbd tasan baya fita office da wuri... Ai kuwa bata dad'e da zama ba ya sauko shida Anty Yusra, kallon a kwatin yayi yace "wanan kuma daga ina?" Ruky dake zaune ne ta hada kafa daya kan daya ne ta mike tare da cewa "ina kwana Yaya" lafiya kalau Rukayya me ya faru kwana biyu baki kwana a gida?" Tace "wlh Yaya aikin ne ya mana yawa a office shiyasa bana samun lokacin da wowa yanzu haka ma Najeria aka turani wani aikin "Najeria kuma Rukayya?" Eh Yaya amma a gidan Anty Amina zan sauka" Okay shekenan yanzu zaki tafi ko sai anjuma?" Eh yanzu karfe 10:00 jirgin zai tashi. Okay zan tura miki kudi ta account dinki wata kila zaki iya bukatar sa, murmushi tayi tace "thank u so much my brother Allah ya kara arziki da girma" shima murmushi yayi yace " Allah ya bada sa'a Allah ya kaiku lafiya, Amin ta amsa masa dashi tana jan a kwatin ta fita daga parlon... Anty Yusra ce tace "haba sweetheart ya zaka bar yarinya nan ta tafi Najeria ita kadai ba tare da ka tambatar da gaske take ko akasin haka,kana ganin fa yau kwanan ta biyu bata dawo gidan nan ta kwana ba, tana dawowa kuma ta had'a kayan ta tace tafiya zatayi" numfashi yaja yace "kina nufin ba aiki take yi ba kenan wani abun daban take aika tawa kenan?" Tace "a'a ina dai nufin ka dinga sa mata Ido sosai da abunda take" kice zargin ta kike Kawai ba abunda kika iya sai sawa yarinyar nan ido, insha Allah ma ba abunda kike zargin ta dashi bane take" ganin abun zai jawo mgn tsaka nin su ne yasa ta sanja zancen mgn nar da wata..." Tana fita daga gidan, direct gida Iman ta wuce tana parking ta shige cikin parlon, bata samesa a parlon ba hakan ya sata shigewa bedroom din, tana shiga ta ganshi gaban dressing mirror yana shafar mai, kara tsawa tayi ta karbi mai din ta fara shafa mishi, ta cikin madubin yake kare mata kallo daga tsama har kasa kafin yace "wanan wankan duka ina zakije haka?" Tace "tafiya ce ta kama ni" tafiya kuma a ina?" Najeria kasan akoi yan uwana a can tom akoi wacce ta rasu shine my brother ya turani gai suwar rasuwan, karfe 10:00 jirgin mu zai tashi" Juyuwa yayi yace "da gaske kike ko dai wasa kike min?" Hmmm sweet kenan ka tab'a ganin na maka mgn nar wasa ne?" Yanzu ma sallama nazo muyi domin tafiya zanyi, dan Jim yayi na wasu mintina kafin yace "okay Allah ya kaiki lafiya, da Amin ta amsa mishe tana shafa mishi mai din tsanda ta gama ya mikewa tare da daukar kayan sa ya shirya sab kafin ya bude wani dorowa ya dibi kudi masu yawan gaske ya sanya mata cikin bags dinta" yana cewa " yaushe zaki dawo?" Uhmmm sai kayi kewata zan dawo" Murmushi Yayi yace " uhmm ai ni ko yanzu ma banso ki fasa tafiyar ba, muje muyi breakfast sai na rakaki airport din ko" murmushi kawai tayi ya kama hannuta ya manna mata kiss akai suka fito parlon, dining area suka wuce zama sukayi suka fara cin abinci Ruky dai bata ci sosai ba sbd taci dazun, Suna gamawa suka fita daga parlour lokacin har 9:30 yayi direct airport kafin jirginsu ya tashi sanda suka tab'a romance na sallama kafin ta fita ta shiga jirgin har suka tashi kafin yabar wajen da kewar ta domin a iya matan da yake nema ba wance take masa yanda yake so kamar ta shiyasa yake sonta"... ************************** Tunda suka dauki hanya SONA ce ki hira da Daddy batun kauye tana cewa "ita gaskiya tana son kauye sosai, Daddy kuwa sai murmushi yake yana bata yan da labarin kauye yake...Saif dake Drive yana jinsu ji yake kamar ya make ta wato kara zuga Daddy take don yace so dinga zuwa wanan shegeb k'auyen da ko hanyar kirki bata dashi" Shi dai bai ce musu komai ba har suka isa k'auyen WANGARA k'auyen dake gefe da garin kano.. kwatan ce Daddy yayi ta masa har suka isah kofar gidan, ai kuwa suna tsayawa yara suka fara taruwa suna kallon su wayen ne zasu fito daga cikin motar, Daddy da SONA ne suka fara fita daga matar suka shiga cikin gida, Baffa dake zaune a zaure ne ya tare su cikin murna da farin ciki, cikin gidan suka shiga Inna dake zaune kan tabur ma tana tunanin ina Fatu ta shiga tun da ta aiketa da safe bata dawo ba gashi har rana tayi sosai... Tunanin ta tsayawa yayi lokacin da taji sallamar su Daddy, da sauri ta d'ago da kanta tana cewa "kamar muryar AMINU na nakeji Ko?" Dariya gaba dayan su sukayi Daddy yace "eh Inna ni dinne... Ai farin ciki gun Inna ba'a mgn dauko ta burma a cikin daki tayi ta shinfida musu suka zauna, SONA dake tsaye ta turu baki gaba tace "wato ma Inna baki kalleni ba sai Daddy" Inna tace "haba dai kawas ai ke na fara gani kafin kowa zoki zauna kusa dani, murmushi tayi ta karaso itama ta zauna a tabur mar da Inna take zaune akai"... "Saif kuwa Sanda ya gera parking din motar kafin ya fito, shima ya shiga cikin gidan" Shiga cikin gidan yayi da sallama abakin sa, amsa masa sallamar sukayi Inna wa nake gani kamar mijina ,Murmushi kawai yay ya kara so ya zauna a kan tabur mar gefen Baffa, kafin yace "eh nidin ne yar tsohuwa ai na zata idanun naki sun dai gani ashe dai da lafiyar su har yanzu" washe baki tayi tace "kaji ja'irin yaro idona ai yafi naka lafiya wlh, gaishe ta yayi ta amsa masa cikin farin ciki da wasa irin nasu na kakan ni, gaishe da Baffa ma yayi ya amsa masa, Inna ta kawo musu ruwa da abinci harda da men miyar fura Mai kyau ta ajiye musu a gaban su, Daddy da Baffa kam bayan sun gaisa suka wuce zaune gidan a can SONA ta kai musu abinci da ruwa da furan duka.." Fatu da tunda ta fita ta kai aike gidan su Saude zama tayi suka fara ta wasan da Saude sanda taji cikin ta na qugen yunwa ne tace "gaskiya yunwa nake ji wlh kamar naci babu yanzu tashi mu tafi gida nasan Inna ta gama abinci sai muci" Tom Saude ta amsa tashi suka fita daga gidan a hanyar su na zuwane suka hadura da Garba, Garba yace "Fatu wlh yanzu nan naga wasu mutane sun zu gurin Baffa kin gansu kuwa da wani katon Mota suka zo dashi, Fatu tace "da gaske kake ko kuma karya kake min?" Wlh da gaske nake idan kin koma zaki gani yana fad'an haka ya wuce a'bunsa" Saude tace "kai da gaske ne fa, muyi sauri kar ayi bamu Fatu ta fad'a, ai kuwa run tumar na kare suka sai gida, suna isa kofar gida suka ga wata dalleliyar mota na tsaye, Fatu tace "ashe da gaske yake" Shiga cikin gidan sukayi ko sallama babu Fatu na cewa "Inna yau kuwa su wayen suka zo naga mota a waje?" Domin bata kula ma da SONA dake zaune tana kallonta ba, Inna tace "baki mukayi baki gansu bane?"juyawa tayi ta Kalli SONA data kura mata ido tana kallonta, kallon tay daga sama har kasa tace "yan birni sannun ku da zuwa" murmushi SONA tayi tace "yaewa yar Kanwar mu, kara sawa kusa da Saif tayi dake zaune yana lasar wayar sa bai ma san ta kara sa kusa dashi ba, tace "Kai Malam bakajin ina muku sannu da zuwa ne ko dai kurma be Inna?" Jin wani irin tsami da doyi da yake jine ya tsashi daga da kansa ganin meke wari haka hada ido sukayi da Fatu tsaye gaban sa tana kare masa kallo, a hankali yace "me yake wari hakane matar naji gidan ta dauki wani kalan wari da tsami haka?" Daman haka kuke fama da wari a k'auyen nan?" Inna dai dariyar k'asa k'asa tayi domin tasan bai waci matsowar da Fatu tayi kusa da shine yaji tsamin jikinta" Fatu tace" kan uban can ni.....! 👯‍♀️🔥Toh fa ga Fatu ga Saif koya zasu kare, ko dai ko biyoni da ruwan comments❤️ Comments and share fisabilillah 👧🏻 MIJIN YARINYA 👧🏻 Story and written by Fatima Zahra (Maman Khalid) ELEGANT ONLINE WRITERs 📚 Bismillahir rahmanin Rahim *ALHAMDULILLAH ALLAH YAYI DAWOWA NA LAFIYA, INA GODIYA GA MASOYA NA, SOSAI DA SOSAI MASU KIRA DA WAEN DA SUKA KIRA BAN SAMU DAMAR DAUKA BA INA KARA GDY DA SOYAYYAR DA KUKA NUNAMIN,I LOVE U SO MUCH MY FAN'S* (Not edited) Page7 ___ Fatu tace" kan uban can ni dinne nake wari?" Jin abunda ta fada ne ya sashe dago da kansa yana kallon tsabar rashin kunyan dake da mum  kwanyar ta" Inna ce tace "haba Fatu baki ga baki ne ba?" Bana son sakarci maza wuce ki bani waje" Turu baki gaba Fatu Tay bata ce komai ta wuce dakin su Saude ta mara mata baya, suna shiga dakin ta zauna bakin gadon ta tana kunkuni wai yau har ita wani zai zaga akan wanka ai abunda bazai yuba kenan, tashi tay ta fara zagaye dakin, Saude dake zaune itama abakin gadon ta  kalleta tace "tab! Lailai wlh wannan mutumin yayi mugun rai na miki wayu wlh, tab nikan kinji abunda ya fada miki kuwa?"  Hmmm kawai Fatu ta furta taci gaba da zagayen dakin tana tunanin wani irin abune zata mishi wanda zai tsata ta huce akan abunda ya mata.ta dade tana tsafa da marwa kafin tayi wata muguwar murmushi ta zauna kafin tace "dauko mana abincin nan muci kar yunwa ta illa tani" Tashi Saude tayi ta kawo musu abincin suka fara ci,sanda suka gaba kafin suka fito waje, suna fita basu tsameshi ba sai Inna da SONA da suke zaune suna hiran su ta kaka da jika"kallon Fatu SONA tayi tace "Fatu ba mgn ne?" Murmushi kawai tay ta zauna a gefin su amma bata ce komai ba, Inna ce tace "haba Fatu na miyen ne ya tsame ki naga sai had'a min fuska kike?" Turu da karamin bakin ta gaba tayi tace"fushe nake dake tunda dai kina jin wanan mutumin yana zagina ke kuma harda goya meshi baya, sbd kinga sun kawo miki Madarar ta birni, sai washe mishi baki kike" da kuwa Inna ta mata yare da cewa" shidin Yaya n kine ai kuma madaran ai kema za kisha, Dariya SONA tayi tace"Fatu da Inna akoi drama" Saif kuwa bayan Fatu ta shiga daki ne ya dubi Inna yace "wace mara kunyan ce wannan?"yarinya ne ba hankali kamar shedaniya" Had'a fuska Inna tayi tace "idan ita shedaniya ce kai ma shedanin ne kenan domin ita din kanwar kace" kanwata fa kike ce fa Inna?"eh da mai k'a dauka?" Nifa bana son iskancin banza dana wofi daga zuwan ka kafara tsokanar ta ahakan har ku iya zaman inuwa daya don haka daga yau karta kara shigar tsapgar ta ehee" cike da mamaki yake kallon Inna kafin ya yace"Allah baki hkr matar"sai lokacin Inna tadan Yi murmushi tace" kamar ka damu da matar taka yaushe rabon ka da garin nan tun kana zanin goye, sai kuma lokacin da uwar ka AISHA tazo kuka kwana, lokacin gaka da kukan tsiya abu kadan kuka sai shar ban majinan da kake"ai kuwa dariya SONA ta kyalkele dashi tace" da gaske Inna  don Allah bani labarin Yaya  ya akayi" Inna tace "kai 'yarnan ai baki sani ba lokacin da yake yaro a 'koi shi da kashin banza banza wlh abu kad'an ya tsake miki zawo ajiki, tsuliyar sa baya hutawa kamar famfo,dariya SONA ta fashe dashi har tace"da gaske Inna?" Hmm! ke dai bari kawai 'yar nan ai in fad'a miki....ai Saif bai bari ta kai gayin mgn ba ya mikewa tare da cewa"haba Inna yaushe nazo gunki da har kike bata wani lbr n sherme,kudai tsonfi ba abunda kuka iya sai bada lbr shirben banza dana wufe yana fadar haka ya fice daga wurin da haushen SONA ma data ce ta bata lbr n" Inna kuwa lbr taci gaba da bawa SONA har lokacin da su Fatu suka fito daga dakin suka ci gaba da hira".... Da d'an dare bayan sunyi Sallah i'sha Fatu da SONA sukaci abinci tare domin har sun fara tsabawa,suna gamawa Fatu ta mike tare daukar babban bokiti ta cika shi da ruwa da k'yar ta dauke she zuwa ta ajiye ta dawo da kinsu ta dauki tsoson wankan ta wanda ta boyeshi tun randa Inna ta tsaya mata, a cewar ta bazata iya goge jikinta dashi ba salon jikinta ya dinga mata zafi, dauka tayi ta tana fad'an har mu za'a gwadawa tsafta ta wuce ban dakin dashi.ta jima tana goge jikinta da tsoson sanda taji jikinta ya fara mata zafi kafin ta bari ta zuba ruwa ta fito, ji tay jikinta ko ta ina iska na shigar ta har wani lumshe idanu take domin wani irin bacci daya zo mata,sai dai kuwa yau baza tayi bacci ba domin da abunda ta gudurta a ranta, shiga dakin su tayi ta shirya cikin wata doguwar riga faran TAs ta fito ta sami su Inna na zaune a tsakiyan gidan suna hira harda su Daddy da Saif domin sun shigo cikin gidan, tunda ta zaune take bin Saif dake lasar wayar shi da kallon, suna hada ido ya wasa mata wani muguwar harara,sai murmushi kawai tay, da haka sukaci gaba da hira kafin kowa ya shige dakinsa in da Daddy zai kwana da Baffa Saif kuwa a wani dakin, Inna da SONA da Fatu kuwa daki daya suka kwanta" Saif na shiga dakin tsanda ya karewa dakin kallon, karamin daki ne ba komai acikin sa sai kapet da kati far dake kwance an shinfida masa zanin gado Akai sai kuma fitillar da aka kunna masa adakin" karewa dakin kallo sab tare da tabe bakin sa a ransa ya cewa" gaskiya Daddy bai k'yauta mana ba yanzu a wanan dakin zai kwanta tsaki yaja kafin ya ciri kayan jikinsa yay yana son yin wanka gashi ban dakin ba cikin dakin yake ba sai ka fita dakin gashe kuma sanyi na busawa awojen ba zai iya yin wanka ba,haka dai ya shirya cikin kayan baccin sa ya kwanta a saman kati far dake dakin, Ba'a jima bacci yay gaba dashi domin gajiyar da ya debo" Chan cikin dare tsanda kowa na gidan yayi bacci Fatu ta lallabo ta tashi ta dauki wani wani katon hijab din Inna fari ta sanya tare da barin dakin ahankali,bata tsaya ko ina ba sai kofar dakin da Saif yake ciki ta tsaya hade da baza dogon gashin kanta akan fuskar ta, tare da tura kofar dakin ahankali daman Ba'a kolle yake ba, Hango sa tay a 'kwance yana baccin sa hankali kwance, murmushi tayi ta karasa bakin kati far ta wani irin bugashi da karfi, ai kuwa a firgice ya bud'e idanunsa da suka masa nauyi, masifa zai fara abunda idanunsa ya ganine ya sashi furta innalillahi!" Lkc daya yaji gumu ya mugun k'etomar daga tsama har k'asa kar dai ace yau gamo yayi, domin Gani da yay yarinya a tsaye a gaban sa da fararen k'aya daga tsama har k'asa gashi baya kallon komai a jikinta harta fuskar ma a rufe yake da dogon gashi baki kirin' Lokaci gud'a jikinshi ya dauki rawa domin ya rasa gane mutun ne ko Aljan" Fatu kuwa ma 'kwalkule murya tayi ta dawor dashi na babban mutun tace" k'ai yaro! Mai ya kawoka cikin dakin nan?" Saif d'aya gama rudewa domin a rayuwar sa tsoron Aljanu yake ko labarin su baya son ji" daka mata tsaya tay tace "me ya kawoka cikin tsansa ninmu?" Tsautsayi wlh nima kawoni dakin akayi wlh dan Allah dan Annabi kuyi hakuri wlh zan fita in bako waje" Hahahahaha! Ai duk wanda tsautsayi ya kawo shi gunmu baya tab'a fita, sai dai muyi ferfesu da kai muba yan jikukin mu susha" Ai kuwa fashewa da kuka Saif yay jin za'a yi ferfesu dashi, yace" dan Allah kimin rai wlh bansan nan din wajen ku bane, dariya ne ya kama Fatu ganin da tayi yana sharbar bajina da hawaye ga uban gumin da yake keto masa, tace " tohh! Zamma afuwa domin Amma da akoi shara din da zan ginda ya maka,ka bud'e kunnuwar ka da k'yau ka tsaura reni,idan kuwa kabin sharadin toh kuwa sai na babbaka katsutsun jikinka na cin yi" na yanda wlh na yanda da sharadin ki, dariya tayi hahahaha, toh abu na farko shine idan ka yanda naji ka fadawa wani acikin gidan nan akan cewar ka kalle wani abu toh fa...bazan ma fad'a ba wlh, girgiza kai tayi tace " tom abu na biyu kuma idan karka yanda ka tsake kace bazaka tsake kwana a dakin ba daga yau daga yau nan zaka dinga kwanci ya har sai kun tafi, domin daga yau zan dinga tsama ido, tom!tom!! Na yanda zan kwanta, Amma dan Allah kimin alfarma ki fita daga rayuwata domin idan kika ce gaba da bibiya ta wlh zan iya mutuwa, dariya tayi hahahaha! Idan ko ka mutu sai mu hade tare kawai, ai gum da bakin shi yayi sai zuru_zurun idanun da yake zunzurawa, tace" toh yanzu zan tafi wajen yara na domin jina suke zan basu ferfesun wani bil adan da na musu su Sha, ko kai ma zaka sha, girgiza kansa yayi,tace "kuma ka kwanta kafin na tafi" Da sauri ya haye katifar ya kwanta ya rufe fuskar ta, dariyar tane Fatu ta danne tare da tsolale wa daga dakin ta fita, gyera gashin kanta tayi ta koma dakinsu da sauri ta kwanta tana dariya" Saif kuwa jin dakin yay shuru na wasu lkc ya bude idanunsa a hankali ganin ba kowa ne ya tsashe dafe chest dinsa a hankali yace "wlh Allah ya isah da waen nan mugayen Aljanun nan,wanan halin d'aya shiga duk Dad ne ya jawo masa, wanan masifar ai'kuwa gobe ba abunda zai sashe kara kwana a dakin, haka dai Saif ya zauna akan kati far sa yana ta tsake tsake ta yanda ma zaiyi yabar wanan annonar kauyen, har kusan Asuba ya tsamu ya rinsa"...      *************** Ruky na sauka ta samu drive gidan Anty nata yazo yana jiranta domin sunyi mgn da Anty nata, direct gida suka isa suna parking ta fito ta shiga parlor da sallama domin tasan halin Antyn nata bata daukar iskanci,amsa mata sallamar Anty tay fuskar ta dauke da murmushi tana mata san da zuwa,amsa wa tayi tare da zama kan kujeran dake parlor, tare da gaishe ta, amsawa tay cikin farin ciki tana tambayar ta yasu Yaya?" tace" Lafiya n su kalau sunce ma na gaishe ki, murmushi tayi tace"ina amsawa, yanzu dai tashi kije ki watsa ruwa kici abinci, "okay" Mikewa tay ta haura sama.....! Maman Khalid ✍️ 👧🏻 MIJIN YARINYA 👧🏻 Story and written By Fatima Zahra (Maman Khalid) ELEGANT ONLINE WRITERs 📚 Bismillahir rahmanin Rahim Page 8 Not edited ____ mikewa tay ta haura sama, wani bedroom ta shiga ta ajiye a 'kwatin ta tayi ta cire kayan jikinta, ta fad'a bathroom wanka tayi ta fito daure da towel, gaban dressing mirror ta tsaya tare da dan yin shafe_shafe ta shirya cikin doguwar riga ta atampa, ta dauki wayar ta dake kan bed din ta sauko k'asa" Bata samu Antyn ta a parlor ba hakan ya tsata wuce wa dining area ta zauna tare da dibar abinci ta fara ci sanda taci mai isar ta tamike ta dawo parlor ta zauna, tana tunanin ta ina yanzu zata fara neman Saif, jin muryar Antyn tane ya katse mata tunanin da take, da cewa" wanan uban tagumin fa?" kinci abincin kuwa?" Murmushi yake tay domin ita kadai yanda takeji acikin zuciyar ta, tace "Eh naci nikam ina su Islam ne ban ji mutsin suba?" Murmushi tay tace " ai sunje gidan Ammin su zasu yinin mata, murmushi tayi tace kawai tay Anty kuwa ta shige cikin kichen, wayar tane ya fara ringin da sauri ta dauka ganin Iman ne ya tsata yin tsaki tare cewar" wai wannan wani irin makar naci ne dashi haka,dazun fa ya kirata bata dauka ba gashi kuma ya tsake kira, kin dauka tay har ya tsinke, ita duk a samma ninta ta aza ko Saif ne ya kirata, wani kiran ne ya tsake shigowa wayar da gawa tay Amma batace komai domin tasan indai ta bud'e bakin ta toh fa zagi zata gundu ma masa, bangaren Iman kuwa ta dagawa yace " haba sweetheart tun dazu fa nake kiran ki baki daga ba, da gatan dai kin sauka lfy?" Dan daure wa tay ta amma da lfy kalau" Murmushi ya tsakar mata yace " alhamdulillah sai yanzu naji dadi wlh yasu Anty da hakuri?" Alhamdulillah, masha Allah kice ina gaishe su, okay yanzu dai anjuma zan kiraka Ina cikin mutane ne, okay wlh Baby miss you so much" murmushi tay tace "miss u too bye, ta kashe kiran, number Saif ta d'anda tana kiran sa amma baya shiga haka dai ta yini tana abu d'aya wato kiran Saif amma bata shiga, har Antyn ta tace " Ruky wa kike nema ne haka?"tace " ba kowa" tabe baki tay taci gaba da abunda take daman ita ba shiga har kar Ruky take ba" ********A Kauye kuwa baccin wahala ne ya dauki Saif domin ba dadin kwanciyar yake ji ba" Washe gari da Asuba Daddy da Baffa suka fita masallacin dake kofar gidan sukayi Sallah, har suka shigo cikin gida basugan Shiba, bayan daddy ya gaishe da Inna yake tambayar ta Saif kuwa ya fito, tace " gaskiya ban sani ba sai dai bari insa Fatu ta dubushi" kiran Fatu tay, ta fitoh daga cikin zatayi mgn sai ta kalle Daddy sai tay murmushi kawai ta gaishe shi ya amma mata cikin sakin fuska, Inna tace "kije ki dubo ko Yaya n ki ya tashi" tom kawai ta fad'a ta mike tana dariya ciki_ciki domin tunuwa da abunda ya faru jiya, Daddy ma mikewa yayi ya koma dakin baffa, Inna kuwa taci gaba da aikin ta na had'a musu karyawa, tana isah turu kofar dakin tay ta shiga ko sallama batayiba ta kai me wani bugu a kafa da karfi, ai kuwa a firgice ya bud'e idanunsa akanta ganin ta da farin kaya ne ya tsashe cewa " don Allah kuyi hakuri karku yi ferfesu Dani" Wani mugun dariya ta kece dashi daya sashi kallonta da k'yau Ashe Fatu ce, tsaki yay a file yace "uban me ya kawo ki dakin Nan?" Tace " uban me dakin ta fad'a tare da murguda masa baki tana mai girgiza gugunta kamar me son yin dambe, kallonta yay daga sama har k'asa yace " ke zo Nan" tace" bazan zuba idan kuma k'a gama baccin naka kayi Sallah sai ka fito ana neman ka domin kuwa nan gidan duka ba kafuri ehee, ta fad'a tana ko karin ficewa daga dakin, ai kuwa bata san sanda ya chanku tab'a,kama wuyan ta yayi dan gidan ku wa kike kira da kafuri?"harni zaki kalla kice wa kafuri dan bakida hankali sha_sha sha wlh idan kika sake shiga harka ta sai na kashe ki wa wiya jahila stupid bar nan ya fad'a tare da tureta sanda ta kusa faduwa" Wani irin mai da nunfarfashi take, tace " ni Fatu naga ta kaina harna fara ganin wasu taurari fari_fari a idanuna,ya kusa kasheni tun banyi kalmar shahada ba, yana son in mutu kafura, kallonsa tayi yana faman cire kayan baccin sa harya cire rigar sa, da sauri ta rufe idonta da dan karfi tace "haram daka sa na kalleka ba riga, kuma Allah ya isah da kasheni daka kusa yi ban ya feba, tana fad'ar haka ta diba da gudu tabar dakin, shi kuwa sai daman bema kula da itaba yaci gaba da cire kayan sa yana gama wa ya shiga bayin dake gefen dakin, kallon bayin yay da k'yar dai ya samu yay wanka sama sama tare dayin Alwala ya fito ya shirya yayi Sallah, yana gamawa ne ya karasa shirin sa ya fito, Inna da SONA ya samo a tsakar gida, suna zaune akan taburmar ga abinci a gaban su da alama dai karyawa zasuyi, kara tsawa yayi da sallama ya gaishe da Inna fuskar sa adan sake, ta amma masa gaisuwar tay tace " ya baka fito ba tun dazu mahaifinka yana neman k'a?" Dan tsosa keyar sa yayi a ransa kuwa yace " taya zan fitoh da wuri bayan jiya nayi gamo da tsinan nun Aljanu sun hana ni bacci" a fili kuma yace"zanje yanzu" gaishe shi SONA tay ya amsa mata tare da cewa da fatan dai kekam baki kiyi gamoba?" Wani kyakyalewa da dariya Fatu tayi daga bayan shi tace " Yaya kace gamo kayi jiya da Aljanu ko da bil Adam?" Me SONA zatayi inba dariya ba, Wani kallo ya mata d'aya tasa shiru da bakinta,wani haushin kansa yaji da yayi mgn nar, mikewa yayi bai ce komai yayi gaba,yana jin Fatu na masa mgn amma be kulata ba domin bakin cita k'amar ya kasheshi" Inna ce tace" wai Fatu yaushe zakiyi hankali ne shidin ba Yayan ki bane?" Zunburu baki gaba tayi tace" dan na tambaye sa sai ya zamo laifi, girgiza kai kawai Inna tayi suka fara karyawa" Saif kuwa dakin da su Daddy da Baffa suke ya shiga da sallama, amsawa sukayi, ya shigo ya zauna saman dardumar da yake shinfide a dakin, gaishe su yayi ciken girma mawa,suka amsa, Daddy ne yace " ya bangan k'a a masallaci?" Murmushi yay ya tsosa keyar sa yace " umm! wlh bakara nayi shiyasa ban samu zuwa ba, murmushi baffa yayi yace " da alama kauyen nan yama dadi fa" Daddy yace "wlh ina ga kawai mubar shi ya muku ko da wata d'aya ne, ya fad'a ta tsigar tsokana, Zaro ido Saif yayi Aransa yace " tab a wanan kauyen Aljanu ai ko kwana bazan kara gangancin yiba balle wata, a zahiri kuwa murmushi yayi bai ce komai ba" Karyawa suma suka farayi suna dan tab'a hira" Su Fatu kuwa suna gama karyawa Fatu ta mike tace "Inna nidai na wuce gidan su Saude yun tunda safe ban ganta ba, Inna tace "yaushe ma gari ya waye da har zaki jewa mutane gida?" Turu baki tayi tace" haba Inna kina gani fa har rana ta fito, murmushi SONA tay tace "jirani mu tafi tare domin nima naga gari, washe baki tayi tace "kinga ai Inna SANO ma zata bini mutafi kinga nima sai k'amshim birnin nan ya rab'e ni ko SANO" dariya SONA tayi tace "eh kuma SONA nake ba SANO ba kinji, ta fad'a tare daukar gelei ta,oho dai koma me ai kinsan dake nake mgn ko, eh na tsani mutafi ko, sallama suka ma Inna suka fita".. Su Daddy ma suna gamawa kenan suna hira wayar Saif tayi ringin fita daga dakin yayi domin amsawa, Daddy yace " daman baffa inason muyi mgn, kallonsa Baffa yayi yace " ina jinka, gyran murya yace "daman baffa mgn ne akan Auren Fatu da Saifundin shine muke so a daura kafin mu tafi domin muna son mu tafi da Fatu" Baffa ya d'anyi shiru na d'an lokaci kafin yace " shi din yana sonta ne?" Daddy yace " Baffa kar dai har ka mance alkawarin da ya dauka tun shekaru goma da suka wuce kuma ai yar uwarshi ce ba zai gujeta ba" Baffa yace " nasan da wannan but amma karka manta a lokacin besan duniya ba kuma yanzu duba da shi yana da ilimi kuma itako ko a rabin ma bata gama ba, kaga kuwa baza a lakawa d'an birni jahila ba, murmushi daddy yayi yace"ai itama karatun zamu tsata, nidai ka sanar gobe da Asuba a d'aura musu Aure" Baffa yace " toh shi ya sani?"Daddy yace" no but ai mun isah dashi baffa yace" baza ayi haka ba muji ra shi ya zo" Daddy yace" in kace haka toh" Saif kuwa yana fita amsa kiran yayi amma ba network sosai ya kashe wayar yana dawowa zai shiga cikin dakin kenan yaji duk abunda suka tattauna akan Auren shi da wannan k'azar mayon, ai jirine yaji yana debar sa a hankali yake furta innalillahi wa inna ilaihi rajiu'n!!" domin ransa yayi mugun baci ba kad'an ba, tunawa da abunda ta ce masa da safe, sai kuma ya cizi bakin sa tare da tsakin murmushi mugunta ya kara sa shigowa dakin, samun su yayi suna hira, ya zauna a gefen su ya sunkuyar da kansa k'asa yana lasar wayar sa domin baya son su gani yanayin da yake ciki, Baffa ne ya kira sunan sa, amsawa yayi ba tare daya kalle sab'a, bayanin komai Baffa ta masa akan abunda suka tattauna, yace" kana sonta" dai dai ta nusuwar sa yayi yace " eh murmushi dukan su sukayi Baffa yace " alhamdulillah gobe da Asuba za a d'aura muku Aure ka ga sai k'a tafi da matar ka dan Allah kayi hakuri da kanwarta ka wani lkcn ta nada yanayin Aljanai kayi hakuri sosai da ita" Mikewa tay yace " nagode baffa" Yana fita wani mugun jiri ya dibeshe yace.....! Comment and sharen fisabilliah Habibaty🥰😍 More comment More typing Maman Khalid ✍🏻 👧🏻 MIJIN YARINYA 👧🏻 Story and written By Fatima Zahra (Maman Khalid) ELEGANT ONLINE WRITERs 📚 Bismillahir rahmanin Rahim Page 9 ____ yace "yarinya zaki gane kurkuren ki zaki san wa kike wa iskanci, da k'yar ya iya zuwa d'akin shi, yana zama kenan keran Ruky ya shigo wayar shi, tsaki yaja tare da kashe wayan ma gaba d'aya domin ahalin yanzu baya son mgn da kowa, yau dai yama k'asa babbace wani irin yanayi yake ciki domin yanda zuciyar sa ke masa suja ta wani bangaren kuma idan ya tuna da irin muguntan ya tana darwa Fatu sai yayi murmushi" Su Fatu kuwa suna fita gidan su Saude suka wuce ko sallama Fatu batayi ba tashige kamar gidan uban ta haka ta shige dakin su Saude inda ta tsame ta kwance tana nishi da k'yar da k'yar kara sowa tay bakin gadon da sauri tace " Saude me ya tsame ki kike nishi haka k'amar wacce aka lakadawa d'an banzan duka da safen Nan" Bud'e ido d'aya tayi ganin ba kowa a dakin sai Fatu ne ya tsata tashi zaune tace " wa 'kuwa ya isah ya dokeni da wanan sanyin safen, wlh wanke_wanke na gudoyi shine nace musu jikina ciwo yake" dariya Fatu tay tace " gaskiyar fa yanzu dai tashi mu zaga gari kad'an, kinga SANA ma tace muzaga da ita, murmushi Saude tay tare da mikewa tasa takalminta  tace" mutafi tun kafin Malam ya dawo idan ya dawo hanani fita zai yi, fita waje sukayi suka samu SONA na jiransu,  da gudu Saude ta bar gidan kafin Maman ta tay mgn ta bace, binta a baya sukayi, sosai suka zaga gari har ana Sallah a zahar suka dawo,suna dawowa SONA ta zauna sai mayar da numfashi take, Inna tace" tunda kince su Fatu zakibi ai kad'an kika gani, murmushi tayi tace " ai kuwa naga ta kaina domin nasha wahala sosai tana fad'ar haka ta shege d'aki" Saif kuwa tunani yake har bacci ya dibisa sai Azhar ya tashi yay Alwala yawoce masallaci jiki ba k'wari" Haka dai yinin ranan ya k'asan ce mishi ba walwala sosai, da d'andare Baffa ya kira Inna ya fad'a mata komai akan gobe da Asuba za'a d'aura Auren Fatu da Saif kafin su wuce, Inna tace" alhamdulillah hakan yayi k'yau Allah ya sanya alkairi, amen ya amsa dashi sun dad'e suna tattauna wa kafin ta mike ta koma d'akin ta inda ta tsami Fatu na kwace ita da SONA tana ta zuba mata surutu,itama bata ce komai ta kwanta tana jin hiran tasu duk akan labarin birni suke yinsa domin Fatu akoi ta dason zuwa birni sosai" Da Asuba ko aka d'aura Auren *FATIMA* *da* *SAIFUNDIN* Cikin bacci ta ji ana kiranta amma ta baasar domin komar ta bacci kenan bayan ta idar da Sallah taji Inna na kwala mata kira, bugu Inna ta kai mata a tsakiyar baya, sai ta mike a firgice tana cewa"haba Inna irin wanan bugun ai sai kisa bayana ya karye na rasa mijin Aure, sake baki Inna tay tace" kwantar da hankalin ki indai Aure ne ai yanzu ma an daura miki Auren" Zaro ido tayi tace"Aure kuma?" Ni fa bana som irin wanan wasan Inna daga ce miki karki ballamin baya bare na k'asa samun miji shine zaki ce wani an d'aura min Aure" Inna tace "eh ke da Yayan ki Saifu ba" dafe kirji tayi tace"kutubar uba Aure kuma da wanan wawan ai abunda bazai yuba ba kenan, ni fa wlh bana sonshi ko ganin sama bana sonyi don Allah Inna ki dai na kawo min mgnr sa anan, ki fad'a min miyin zan miki tunda kin katsemim bacci na, har na fara mafarkin gani nan a birni ina cin Naman kaza" Kama kunninta Inna tay ta murd'a tace "dan gidan ku in na kara jin haka daga bakin ki sai na ciri bakin nan wlh" Yaya kine kice baki sonshi ai kuwa dole ki soshi" Daura hannunta tay akai tare da fashe wa da kuka tana cewa "ni Fatu na shiga Tara daga mgn sai ace za'a ciremin baki, Kama hannunta Inna tayi tace "zauna in fad'a miki wani mgn, ai kowa tsit tay ta zauna, kallonta Inna tayi tace " Fatu so nake ki bud'e kunnan ki kije abunda zan fada miki k'uma kimin alkairi bazaki bijere abunda zan fad'a miki ba, kimin alkairi" shiru tay na wasu minutes tana kallon fuskar Inna da alama dai babu wasa akan fuskar ta, wani irin buguwa kirjin ta yake,amma sai kuma ta daure tace " na yanda na miki alkawarin bazan bijere miki ba, murmushi Inna tayi tace " gaskiya ne an d'aura miki Aure da Yayan ki Saifu daman kuma alkawarin da mahaifinshi ya dauka wa mahaifinki ne tun kafin yasuwar su Kinga lkc yayi d'aya kamata ya cika alkairi shine aka d'aura muku Auren ba tare da sanin ki ba, kuma ina fatan bazaki bani kunya ba Fatu, kuma zaki dauki wanan abun a matsayin haka taki kaddaran ya k'asan ce, kuka sosai Fatu tay kafin tace " insha Allah bazan tab'a baki kunya ba Inna na yanda da Auren kuma na dauki duk wata kaddaran da Allah ya d'aura min, murmushi Inna tayi tace "Allah ya miki albarka kuma Allah ya had'a kanku, da Amin ta amsa mata, amma a cikin zuciyar ta kuwa abunda take kissimawa daban, Nasiha Inna ta mata wanda yana shiga yana fita, kukan ma da takeyi bai kai zuci ba, domin hankalin ta ya tafi wani wajen tana tunanin irin muguntar da zata dinga mishi ne, domin bazai mata abu tayi suruba tana dai dai da kugunshi, SONA ne ta shigo dakin da duk abunda ya faru ta jishi da zama tayi kusa da Fatu tace "kiyi hakuri Fatu ki dai na wannan kukan kar kanki yazo yana miki ciwo, Kinga yanzu zamu tafi dake kema kin dawo yar birni ko, murmushi tayi tace "haka ne fa kinga zan dinga shan Madara ko yaushe a birni nima na zama yar gayu k'amar ki, murmushi SONA tayi tace "sosai kuwa yanzu dai tashi kiyi wanka kinga an juma zamu tafi, mikewa tayi tace "toh yanzu kowa sai naje muyi ban kwana da Saude, fita tayi ta dauki bokiti ta cika ruwa dashi ta shige bayi bata dad'e ba ta fito ta shirya cikin atamfa riga da zani" Tana gamawa ta wuce gidan su Saude sukayi Sallama Saude na kuka tana kuka tare da ce mata wlh duk dan hammatan daya tab'a ki indan tazo sai ta rama miki da haka suka rabu, ta dawo gida,in da ta samu har su Daddy sun gama shiryawa, har kofar gida Inna ta rakasu, Daddy yace" ki shiga motar mijin ki" daman drivern daddy ya zo, bud'e bayan motar tayi ta shege ta hade rai ita a dole fushe take da su Wani wawan kallo Saif yayi mata ta burgud'a masa baki ya girgiza kai alamun zaki hadu dani Sallama sukayi da baffa sai hakuri baffa yake basa akan yayi Fatu a hankali domin akai ta da wautan ci, murmushi kawai yay ya ja motar" Su Daddy ma Sallama sukayi da baffa suka tafi, Inna ne ta fashe da kukan rabuwa da jikar tata, baffa na lallashin ta" Tuki yake sai kawai ya fara jin dariya k'asa k'asa, basar wa yayi tun dariyar baya damunshi har ya fara bata mishi rai, juyuwa yayi kawai sai ya ganta kwance tana dariya, wani b'acin rai ne ya k'amashi kawai sai ya paka ya zagaya in da take ya.....! More comment More typing wlh Comment and sharen fisabilliah Habibaty 🥰 Maman khalid ✍🏻 👧🏻 *MIJIN YARINYA* 👧🏻 Story and written By Fatima Zahra (Maman khalid) ELEGANT ONLINE WRITERs 📚 Bismillahir rahmanin Rahim Page 10 ( Not edited) ____ Ya bude motar ya wani fisgota har ta kusa fad'iwa, a fusace kai Malam lafiya zaka kashe nine?" Shima a fusace yace "wallahi zanci mutuncin ki ni zaki shigowa mota kina dariya k'amar sabuwar kamu, kallonshi tay sai kuma ta kara fashewa da dariya tace " ko kuma sabbin kamu ba" Kallonta yay ranshi na suya yama rasa mai zaice yace " wlh zan b'alla ki in kika ce zakimin rashin kunya zan ragargaza ki" Murgud'a be baki tayi tare da rike gugu tace "inka tashi karka bar ko da kashi d'aya ne a jikina dan rainin wayau mutun ne sai shegen masifar tsiya, sai kuma ta fashe da kuka tace" Allah ya isah wlh da aka had'ani da mugun mutun sai kabar zuciya kamar bakin tukunya" Kallonta yay sama da kasa takaicinta ya kamashi yace"ai bake ya kamata kija Allah ya isah ba ni ya kamata ace naja domin an hadani da mara hankali fisarenriya" Kukan da take ne ya tsaya tay wani irin shewa tace "gani fesarenriya Kai kuma a kira dame nifa bana son mgn da kai domin yau dinan ina cikin farin ciki don haka bazan bari ka lalatamin shiba da wani katon bakinka awajen,tana fad'ar haka ta shige motar ta zauna ta wani hada fuska tana yan harare_harare a dole ita ta kame kenan" Yama rasa abunda zai wa wanan yar figigiyar yaji sanyi Aransa, domin wani irin b'acin rai ne ya tsake debar sa, wato ma dad'i takeji da Auren ai kowa zai sata taji dadin da bazata tab'a mantawa dashi ba" bud'e motar ya sakeyi ya finci kota ta fito ya jefata a gaban motar har sanda ta buge kanta a gaban motan, ta tsaki wani ihu tare da fashewa da kuka tana cewa" baka ganine zaka wani tureni haka kasheni zakiyi, rufe kofar da karfi yay, shima ya zaga ya zauna tare da jan motan yana jinta tana mishi surutu tana fad'a mishi mgn, be kulata ba,yana Addu'a ya ga kanshi a garin Kano ya ajiyeta ya huta wanan wani yarinya ne aka had'ashi dashi" ganin yay banza da ita ya tsata jan bakinta tayi shuru tana shafar inda ta buge" Tuki yake ransa duk ba dad'i yaji da wanan masalan ne ko koma yaji da kiran da Ruky take masa, tsaki yaja ji yay Fatu tace "kai ma haka dan rainin wayau wa akafi iya tsakin, be kulata ba yaci gaba da Tukin sa, Fatu kuwa sanyin dake motan ne ya fara rasata har bacci ya fara d'aukanta ta fara gyangydi har ta fado kafadar shi, wani irin hankade ta yayi har ta ji zafi kara ta sake tace "haba ai sai ka tashe ni mugunta babu k'yau wlh" Be kulata ba yaci gaba da tukin shi" Da haka dai har suka isa garin Kano gida sukayi direct tun a gets Fatu ke ta kallon gidan har suka isa parlor, SONA ne dake zaune a parlor ne tace " sai yanzu brother ina kuka saya haka?" Be kulata ba ya haura sama, tabe baki tay tace "kaji dashi" kallon Fatu tay dake kalle _kalle murmushi tay tace" mushiga daga ciki ki huta Fatu" kallonta Fatu tayi sai kuma kunya ya kamata a ranta tace " kai gaskiya na kwasa ai bazan bari wanan wawan ya gane kauyen cena yay yawa ba, tab'a ta SONA tayi tace " ya dai Fatu kinyi shuru, fasuwa da kuka tayi tace "Allah sarki Inna wlh ita nake tunani yanzu ace na barta a Kauye tana fama da wanan kuran, wlh harna tausaya wa Saude da bata shigo birni ba, dariya SONA tay tace "don Allah kibar wanan zancen mu shiga daga ciki, d'akin ta SONA ta kai ta tace "yan dai kiyi wanka ki kwanta ki huta ta" Tace "ina wurin wankan?" SONA tace " ga toilet nan" Tana fad'ar hka ta fice daga dakin, sanda ta gama kalle_kalle da tabe tabe kafin ta shiga inda SONA ta nuna mata toilet, kallon ko ina na toilet din take tace " ikon Allah bayi fa nace ta nuna min ta nuna min nan" Leka bathtub din da ta gani ne tace " nan bashi da maraba da makabarta wlh ta dad'e tana tabe tabe kafin ta fita ganin SONA tay tana lasar wayar ta ne ya sata cewa "ni fa bayi zaki kai ne shine zaki kawoni Nan" SONA tace "bayi ai ki kunna shower kiyi wanka" Tace " Sha'awa kuma ai na baruta a Kauye" Dariya ne ya kama SONA tace " muje in nuna miki inda zakiyi" Tace" da dai yafi kam ai wannan sai ku" shiga sukayi SONA ta nuna mata komai tace " yanzu dai shiga kiyi wanka" Tabe baki tayi tace" hmmm Allah dai ya raba bawa da wahala, yanzu ace sai mutun ya shiga dogon ahonan kafin mutun yayi wanka Allah dai ya k'yauta" murmushi kawai SONA tay tace "kinga ne kuwa?" Tabe tabe tay tace "eh nagane ai ni mutun na nunamin abu sau daya nake ganewa" Fita SONA tay ta bata waje, ta dade a tsaye kafin ta shiga ta fara wanka washe hakura tay tace " Ashe da dad'i" fitowa tayi ta samu har yanzu SONA na kwance tana lasa wayar ta tace " Hmm daman ance yan birni ba abunda suka iya sai lasar wanan shegiyar abun, mutun ko yna jin yunwa ma hka zai zauna yunwa na kakulan sa tana zauna, nifa gaskiya bazan iya zama da yunwa ba ehee" SONA dai bata kulata ba, taci gaba da abunda take, itama zama tay ta dauki k'ayan ta doguwar riga tasa, taje gaban dressing mirror turarun ruka ta gani jere da dai abubuwan ado, murmushi tay ta dauki turare ta fishe jikinta dashi tace " kai kai gaskiya wanan akoi shi da k'amshi yafi nawa k'amshi, SONA dai jinta kawai take domin hankalin ta duka nakan wayar ta da take chatting dashi" Goga wanan murza wanan haka Fatu tay tayi sanda ta gama penta fuskan ta gaba d'aya tayi wani murmushi ta juya gaban mirror tace" kai gaskiya ni dinnan kyakyawace wlh duk wanda ya Aure ni ai yaji dad'i, rike gugunta tay ta wani irin yuyawa ta dan daga hannunta tsama kad'an tace" masoyi na wai baka ga adon da na maka bane ta fad'a tare da kissing din madubin, wani irin dariya ne SONA ta kece dashi har ta kusa fadowa, tace " Fatu wanna duka Yaya kike ne?" juyawa tayi tace" Allah ya tsareni ni fa a wani indiya film na gani shine nake kwaikoyun su ta fad'a tare da murgu da baki ta zauna akan gadon" SONA dai k'asa barin dariyar tay tace ' gaskiya kinyi kyau kuwa ko zaki sake yimin na kalla?" Turu baki tay tace " ni dai ynwa nake ji wlh, dariya sosai tay tace " okay muje muci abincin, tashi tayi suka fita daka d'akin" Bangaren Saif kuwa yana shiga dakin fadawa kan bed dinsa yayi yana mai da numfashi yace " daga yau zaki fara dana sanin shiga rayuwa ta da kika yi mara kunyan yarinya kawai keda kanki sai kin koma kauyen ku da kafar ki" Ya dad'e kwance kafin ya mike ya shiga toilet yayi wanka ya fito ya shirya cikin kana nan kaya ya sauka k'asa, direct dining area ya nufa zama yay ya fara cin abinci kenan su SONA suka fito, kallo d'aya ya musu ya dauke kai yaci gaba da cin abincin shi, zama SONA tayi Fatu k'uma ta tsaya a tsaye tana wurgawa Saif harara k'amar idanunta zasu zuba, kallonta SONA tay tace " ki zauna mana Fatu kina a tsaye, murmushi tay ta zauna, zuba musu abinci tayi Fatu tace "kara min wlh wanan bazai ishe niba, tabe baki yayi ya ture plale din dake gaban sa ya mike ya bar wajen, tabe baki tay ta fara cin abincin ta tana lumshe idanunta tace " Allah sarki Saude ko yanzu taci abinci ne oho k'amar na dawo shunsun na kai mata wanan kazar, kai bomar abinci tay a bakin ta tace....! Kuyi hakuri da wanan sai gobe insha Allah Comment and sharen fisabilliah Habibaty 🥰 Maman Khalid ✍🏻 👧🏻 *MIJIN YARINYA* 👧🏻 Story and written By Fatima Msr Ahfat ELEGANT ONLINE WRITERs 📚 Bismillahir rahmanin Rahim 💃💃💃💃💃💃💃💃💃 Lokaci yayi🔥🔥🔥🔥 💃💃 lokaci yayi 💃💃 lokaci yayi 💃💃🔥🔥🔥🔥 *INA KUKE MASOYA NA MASOYAN LITTAFIN MAIRO'YAR KAUYE, MIJIN YARINYA, DOCTOR KABIR* To gani Nan tafe da sabon littafi mai suna *NADAMAR ZUCI*  me cike da fadakarwa ilmantarwa fa dakar wa tare da nishadartarwa, Labarin me dauke da tsansar cin Amana, yauda ra, da kuma tsarka kiyar soyayya mai dauke da rikitar wa. Umma! Umma!! Umma!!!   RIYAH ce take kiran sunan ta lokacin da aka k'ai da  soka mata wuka a cikin cikinta,wani irin ihu tayi lkcn da mutun min ya kara soka mata wukan tare da tureta ya fice daga gidan,  da gudu ta kara so tare da tare  Umma kafin ta kai k'asa, kiran sunan ta kawai take tana girgizata, bude baki Umma tayi da niyar yin mgn amma  mgnr kasa fitowa yayi, domin numfashi ta na kokarin fita,  cikin kuka take cewa" a'a Umma ki tashi kar ki min haka Umma ki tashi, hannunta tasa akan wukan da aka chaka ma Umma a cikinta ta cireta, tana rike da wukar kenan tana ARJUN ya shigo cikin parlor,  bakin shin na rawa da k'yar ya iya furta mahaifiyar tawa kika kasheeee! Bai iya karasa maganar ba saka makon wani mugun jiri day'a  dauke sa yayi baya luuuu!..... Bangare guda kuwa ga mahaifiyar RIYAH da take daure a dakin duhu, dakin da ba inda mutun zai iya shakan iska a cikin sa.....! Shin suwayen wadan nan mutane da suke son ganin bayan RIYAH?" Shin soyayyar RIYAH da take wa ARJUN shin zai amshi ta kuwa? Tunda da dai da idanunsa ya ga ta tana rikeda wukar?" Bangare guda kuma zaki koyi girki iri_ iri  na gargajiya dana zamanin wanda zaki ringa tsarawa ogan ki dashi, ki zama taurarowa a gunsa, Wanan book din na kudine duk mai son complete zai iya biya domin samun wanan chakwakiyar labarin, 300 ONLY zaku iya ta wanan asusun 0431560118 fadimatu Babangida gt bank, ko kuma ko min mgn ta WhatsApp number 07061204735, Ku NUNAMIN  soyayyar da kuke min ta hanyar tsatan book din na, mai suna NADAMAR ZUCI Msr Ahfat 07061204735 nagode masoya Page 11 ____tace" gaskiya dad'i ya wuce ki Saude, dariya SONA tayi tace"ke dai akoi ki da abun dariya wlh" murmushi kawai tayi taci gaba da cin abinci tana lumshe ido" Suna gama cin abinci suka dawo parlor suka zauna Fatu dai sai kalle _kalle kawai take, momy ce ta sauko ta Kara so dining din tana kallon Fatu da murmushi a fuskar ta tace " sannu da zuwa yata" washe baki tayi tace " yawwa ina yini" Mun same ku lafiya?" Murmushi mommy tay tace" lfy k'alau alhamdulillah" Saif ne ya sauko daga sama da alama dai fita zaiyi, mommy tace " Babana ina kuma zaka bayan yanzu dawo?" Dan ya motsa fuska yay lokacin da idanunsa suka sauka akan Fatu tare wasa mata harara, murgud'a masa baki tayi, murmushin munta yayi ya kalle Mommy tare dan ya motsa fuska yace " yanzu zan dawo ba dad'e wa zanyi ba domin jikina duka a gajiye yake" Murmushi kawai tayi shikuma ya fice daga parlor, wucewa kitchen momy tayi domin ba zama zatayi ba,   SONA ma mikewa tayi tace" gaskiya na gaji sosai bari na watsa ruwa na d'an huta kad'an"  tabe baki Fatu tayi  tace " tom nidai bari na zauna anan nuna parlor tay da hannu, murmushi SONA tayi tace" parlor zakice ba wanan ba, baki ta tabe tace " Tom naji,  sauko wa   parlor sukayi SONA ta wuce d'akinta ita kuma  zama tayi akan kujera sai zazzare idanunta take" Saif kuwa fita yayi daga gidan bai wuce ko ina ba sai wani babban super market yayi parking shiga yayi cikin tsayayya yayi  sosai" Ya biya kudin suka zuba masa abayan Booth" Shiga motan yayi  zuciyar sa cike da farin, bai tsaya ko ina ba direct gida ya dawo, d'ebo k'ayan yayi ya shigo dashi parlor Fatu kawai ya samu a parlor sai kalle_kalle take, tsaki yaja ya haura da kayan part dinsa, zubesu yay a parlor ya wuce bedroom d'insa, kayan jikinshi ya rage ya shege bathroom sakar wa da kansa shower yayi ya jima kafin yayi wanka tare da d'auro Alwala ya fito daure da towel a k'ugunshi d'aya kuma yana goge suman kanshi dashi" Gaban dressing mirror ya zauna daukan bodylotion d'inshi yabi jikinsa dashi a hankali, gyara gashin kansa yayi ya feshe jikinsa da turarunruka masu k'amshi, mikewa yayi yana tafiya a hankali har ya karaso ganan drawer d'insa ya bud'e zaro farin jallabiya yayi, da farin singlet ya sanya a jikinshi, ya sake feshe jikinsa da turarunruka sai k'amshi yake zubawa, fita daga d'akin ya da sauri domin zuwa masallaci sbd yaji ana faman yin sallah baya son ya makara kicibus sukayi karo da Fatu, tsaki yaja ya wani tureta harta buge kanta a gini" Yar kara ta tsake  tace " Allah ya isah mugu k'awai ai nima ban kula bane da me zaisa nabi inda kabi,bai kulata ba ya wuce abunsa, yana jinta tana mgn" Goge goshinta tayi tace " Allah ya isah bazan yafe ba, wlh sai na rama ai dani kake zancen sha shasha k'awai" Shigewa d'akin su tayi tana zunburu baki, toilet ta shige  Alwala tayi ta fito, SONA dake kwance ta kalleta tace " meya sameki naga tun shigowar ki kinata zunburu baki?"  Ba komai Inna ta nake tunani" Murmushi tayi tace " kinyi kewarta sosai ko?" Nasan Inna ma yanzu tana can tana tunanin ki" Bata ce komai ba tad'a Sallah tayi, SONA kuwa taci gaba dayin lazumin ta daman ta gama Sallah" Tana idar da Sallah ta cire hijab din ta hau d'ayan gadon ta kwanta tayi shiru duk kewar Inna da Saude takeji, ga bangare gud'a kuma tana tunanin wani abu zatawa wanan sak'aran taji dad'i" Saif kuwa yana dawowa daga masallaci ya shigo parlor da nufin inya sameta a parlor sai ta fad'a masa wa takema rashin kunya, Ganin bata nanne yace " Allah ya taimake ki yarinya" cize lips d'insa yayi tace " daga gobe zaki fara karb'an saka makon ki" Wucewa part d'insa yay zuciyan sa fes, Washe gari da Asuba su Fatu suka tashi bayan sunyi Sallah basu koma bacci ba SONA tace " sufita suje su d'aura breakfast sai ta dinga nuna mata abubu, tom Fatu tace suka fito, kitchen suka shiga breakfast suka fara had'awa Fatu dai sai tambaye_ tambaye takeyi, da haka har suka ferfesu kaji da joluf din dankalin turawa wanda yaji kayan lambu wato vegetables, da dafafen coffee, Fatu dai har wani tsinkewa yawunta yake ta gagu tagan ta tana cikin abincin kazan nan, sbd yanda ta dafo sai k'amshi take, jere komai a dining area sukayi domin Indo mai aiki harta share ko ina ta goge" Dawowa kitchen din sukayi suka gyara ko ina kafin suka wuce bedroom d'insu don zuba ruwa" Saif kuwa bayan yayi Sallah Asuba bacci ya koma hankali kwance, bai farka ba har 8 mikewa yayi ya shige bathroom wanka yay ya fito ya shirya cikin kana nan k'aya wanda ya masa bala'in k'yau, sai k'amshi yake zubawa, wayoyinsa ya dauka ya fito a hankali yake sauko wa  a'kan  strep yana lasar wayan sa, dago da kansa yayi ai kuwa 4 eyes sukayi da Fatu, harara ta wasa mishi ta dauke k'anta" Murmushi yayi ya karasa dining din kujera yaja ya zauna yana murmushi, kallonsa SONA tayi tace" good morning" morning how are u dear" Fyn brother" Murmushi yayi Daddy da Momy ne suka karaso, gaishsu sukayi, suka amsa cikin tsakin fuska suka zauna, serving d'insu SONA tayi suka fara cin abinci" bayan sun gama cin abinci ne Daddy yyi gyaran murya yace "Babana daman inason zanyi mgn da k'ai" Saif dake shan coffee ne ya kallesa yace "okay Daddy" Murmushi Daddy yayi yace " ya kamata ace ka dubamin wani irin school ne yaka mata asaka Fatu, kaga bai kamata ace ta zauna bata fara zuwa  school" Tabe baki  Saif yayi yace " wannan ne za'a kaita school ai sai mutun ya bata kudinsa a banza ba abunda zata tsinana aciki" Haba dai Babana mesa zakace haka cewar Momy, toh ai Momy naga k'amar k'anne bazata dauki komai ba sai rashin kunya" Dan had'a fuska Daddy yayi yace " bana son iskanci fa cewa nayi ka dubamin wani school ne wanda zaifi dacewa da itah, bawai wani zancen ba, sannan kuma inason k'a karb'a mata from din islamiyan da SONA take ciki shima su ringa zuwa tare" Murmushi yay yace " am very sorry Dad insha Allah zan d'uba yaci gaba dashan coffee d'inshi" Mikewa Daddy yayi ya musu sallama ya wuce office" Fatu dai batace komai ba saima sunkuyar da k'ai tayi tana jinsu, zuciyar ta kuma k'amar ta fashe don bakin cikin Saif, yama rai na mata wayo daiwa har ita zaice mata k'anta bazai iya daukar komai ba hmmm" Shanye coffee yayi ya kalleta yace " ke tashi muje kimin Shara 😱 kallonshi Momy tayi tace " what yanzu Kai ina Fatu ina shara?" Harara ya wasa mata yace " ai kowa Momy d'aga yau ita zata ringa share min part dina" Baka da hankali ne Saif ai Fatu bazata iya shara ba, ina Indo take?" Tabe baki tayi tace " ai nuna mata zanyi yanda zatayi" SONA tace "gaskiya bro's wlh Fatu tayi kankan ta sosai" Had'a fuska yyi yace " okay sai kizo kinuna min abunda zanyi tunda kinfi ne sanin mezan aika ta nida matata, Zaro ido SONA tayi tace " uhmm su mai Mata manya kayi yanda kake so da matar ka bro's nidai nayi gaba, ta fad'a tana barin wajen fuskan ta dauke da dariya" Momy ma tabe baki tayi tace " toh masu Mata saura kaci zalinta kaga abunda zanma mara kunyan banza, tana fad'an haka itama ta mike ta haura sama" Kallonta yyi fuska had'e yace "zaki tashi ko sai jikinki ya fad'a miki, itama had'a fuska tayi tace " ko dai jikinmu ya fad'a mana😂 wani irin fincikuta yyi ya burd'e mata baki sanda ta tsake kara, yace " jikinmu ya fad'a mana ko?" Ummm! Don Allah kayi hakuri ba haka nake nufiba, ina nufin namike" Murmushi gefin baki yyi ya tsaki bakin, ya kama hannunta yana ja har suka karaso part d'insa, a parlor ya yyi wurgi da ita saman kujera, bin ko ina na parlor da kallo take Aranta tace " wow gaskiya wanan wajen ba dai k'yau ba" Ba abunda taji sai saukan katon abu taji ajikinta, da sauri ta dago da idonta ta kalleshi ai Zaro ido waje tayi tare da mikewa zunbur tace....! Comment and sharen fisabilliah Habibaty 🥰 Msr Ahfat ✍️ 👧🏻MIJIN YARINYA 👧🏻 Story and written By Fatima Msr Ahfat ELEGANT ONLINE WRITERs 📚 Bismillahir rahmanin Rahim Page 12 ___________________ Zaro ido waje tayi tare da mikewa zunbur tace" k'anb'ala me idona yake gani haka k'amar b'ulala?" Daman kawoni nan kayi don kaci zalina?" Wlh Allah idan kad'uke ni sai na rama dan rai nin wayon k'awai ta fad'a tana murgud'a masa baki" murtuk'e fuska yyi ya Karaso inda take da b'ulalan, masawa baya_baya  take yana binta harta zauna K'an kujera" Yace  "Yes dukan ki zanyi ba kince zaki rama ba?" Had'eye miyau tayi tana girgiza kai tace "  sabo da Allah mena maka zaka ci zalina wlh Allah ya isa bazan yafema b...."   Saukan b'ulalan  d'aya zuba matane ya hanata k'arasa mgnr  da take, saka makon wani irin radad'in  d'aya ziyarce ta tun d'aga k'anta har tafin kafarta" Baki ta bud'e da niyan zand'uma ihu yace " akul dinki kika tsake kika min  Ihu anan sai na kara miki" Rufe bakinta tayi da tafukan hanna yinta tayi tana zazzare ido had'e da girgiza masa kai alamar bama zatayi ba" murmushin munta yyi yace " good"  ki bud'e kunnen ki kije abunda zan fad'a miki, in har kika  tsab'a abunda zan fad'amiki wlh sai namiki na jaki mara k'unyan banza" D'aga kai tayi, yayi murmushi Yace " daga yau ke zaki dinga sharan part dinnan, ki gyara ko ina ki goge, bedroom, parlor, wanke toilet duk aikin kine d'aga yanzu bana son k'azanta, ki dauki ledan nan akoi k'ayan aiki aciki" K'ayan aiki kuma k'amar ya ta fad'a tana kallonshi?" D'aga b'ulalan yayi ai da sauri tace " kayi hakuri karka dukeni dazun daka duke nima ji nake k'amar zan mutu, Yace " ba kina son in fad'a miki abunda ke cikin ledan ba, Mikewa tay tace " a'a wlh zan d'uba daman tambaya nayi, daukan ledan tayi ta budeshi, tsinyane ta gani da zauran abubun da zatayi amfani dashi Yace " oya fara d'aga parlor nan kafin na shirya na fito kin gama sai ki share bedroom din" Tace " toh Yaya a fitoh lafiya, wucewa yayi itama kuma ta zauna kan kujera tana tabe baki tace " hmmm lallai ma wanan mutumin kayi bala'in rai na min hankali a radu Allah" Zama tayi abunta tana kalle² da tab'e²sanda ta gaji da ta mike tare da daukan tsinsiyan ta rikeshe a hannunta tace " oh ni Fatu dubi tsinsiyan ma yanda yafi karfin hannuna" shara ta fara yi tana jan Allah ya isah 5 mint ta gama sharan da bai fita ba, nunfarfashi take sauke wa sama² ta zauna akan kujera tace " yau nayi aikin da tunda uwata ta kawoni duniya ban tab'a yin irin shiba wlh, ace kuma kullon sai mutun ya share" Ta jima zaune Tana jiran fitoh warshi amma shiru bai fito ba, tunani k'awai tayi ta haura bedroom din k'awai wata kilma ya fita bata saniba tana shara,mikewa tayi ta haura bedroom din, shiga tayi ko knocking batayi, wow ta furta lkn d'atayi arba da makeken bed d'inshi dake dauke da White bedsheet a saman sa" Kara tsowa tayi, a hankali tasa hannunta a saman bed din tace " hmmm wanan shine ake kiran sa da Aljannan duniya wlh, jifa laushi k'amar sabon biredi" Haurawa saman bed din tayi ta zauna akai tana sama da k'asa da duwawun ta tana ta washe baki, Kwanciya tayi ta lumshe idanunta tace " ji wani irin k'amshi fa har bacci²nake ji a radu kai nasan da Saude sai tashi go wanga d'akin sai ta suma dan dad'i ni din ma k'awai don na fita jarunta ne, Allah sarki Inna ta gaskiya nayi kewar ki naso ace tare zamu kwanta a d'akin nan wlh" Lumshe idanunta tayi ta tsake budesu, mikewa tayi tace " hmmm gara na gama aikin nan kafin wanan bakin mugun ya dawo ya tsameni" Sharan d'akin shima tayi shaf² tayi ta gama, tana mai da numfashi, da gudu kuma ta sauko parlor ta dauki mopa da bokitin ruwa ta dawo d'akin, ruwa ta fara zubawa a k'asa sanda ta gama zubawa ko ina wai da niyar yin mopping" Gogewa tana cewa" irin wanan wahalan har yaushe" **************** bangaren Saif kuwa yana shiga bedroom din wayan sa ya fara ringin ganin sunan Ruky ne ya tsashi jan dan k'aramin tsaki yana zama bakin bed yayi answering tare da cewa "Hello" D'aga can bangaren Ruky ta fashe mishi da kukan shugub'a tace " haba sweetheart wani laifi na maka da kake min irin wanan hukumcin, k'asan yanda nakeji kuwa a cikin zuciya ta kuwa?" Shiru yayi yana tsauraron ta harta gama mgn narta, kafin yace " am very sorry Ruky ina busy ne shiyasa ban d'aga  kiranki" Cikin shugub'a da salon jan hankali tace " shine yasa bazaka iya answering call dina ba?" Am sorry dear" murmushi tayi tace " no problem yanzu dai nima gani nan a Najeria nazo gun sister na an mana rasuwa" ohhh sorry Allah ya jikanta da rahma, Amen ya rabbi" Zaka zone?" Dan jim yyi na wasu minutes kafin yace " yeah" murmushi jin dad'i tayi tace " thank you sweetheart, bari na turuma da address din inda muke din" Okay yana fad'an haka ya kashe kiran yana mai jan tsaki, mikewa yayi ya rage kayan jikinshi ya fad'a bathroom ya tsakar wa kansa shower ya dan jima kad'an kafin yayi wanka ya kammala ya d'aura towel a k'ugunshi d'aya kuma yasa a saman suman kansa yana gogewa, ya bud'e kofar bathroom din ya fito yana taka kafar a waje wani irin tsansi ne ya d'ebesa shuuuu! Ka k'afan sa yayi tare da fad'uwa k'asa Timmmm! K'ugunshi ya bugu da k'asa wani irin kara ya tsake yna mai furta innalillahi wa inna ilaihi rajiu'n!!!" Zaro ido Fatu tayi tace " Yaya daman kana cikin nan?" Sai a lokacin ya dawo d'aga duniyan d'aya lula domin bugun ya shigesa, kallonta yayi da idanunshi da suka fara tsauya kala daga fari zowa ja, Kome kuma ta tuna oho sai ta tsake mopan dake hanunta ta fara kyalkelewa da dariya harda rike ciki tace " haba Yaya karka nuna ragonta mana, dan wanan zabewan da kayi ka wani zauna agurin ba zakayi saurin mikewa kaman wani SOJA ba" Tsororo yayi yana binta da mugun kallo bakin cikin, b'acin rai,da kuna, duk ya had'a ya tasu masa, da sauri ya mike da zummar d'an kuta ya mata mugun duka inda take dariyar nan,  towel din jikin shine ya kunshe, wani irin ihu Fatu ta tsake lkcn d'ata kelleshi, rinshe idanunta tayi tace " Yaya tsirara kayi a gaba na ko kunya baka ji" Ai kuwa sauri jan towel din yayi ya fad'a bathroom yana mai jin haushin kanshi mesa ma ya kawo yarinyar nan part d'inshi" Fatu kuwa tana jin shigan sa toilet ta bud'e ido d'aya ganin baya nanne ya tsata bud'e idonta da sauri ta dauki sandan mopa da bokiti ta fito parlor ta ajiyeshi tabar part d'in domin tasan in ta tsaya ma jikinta ne zai gaya mata tunda har ta ganshi ba k'aya a jikinshi, kome ta tuna kuma oho sai ta dafe kirji ta tace " hmhm Allah tsare ni da tsake yin arba da wanga abu" (Niko nace kome Fatu ta gani ohoo 😂) Direct d'akinsu ta shiga ko sallama batayi ta kwanta a kan gadon ta, tayi shiru tana maida numfashi" SONA dake kwance tana kallone tace " me ya faru Fatu na ganki haka ko dai ya dukeki ne?"  Hmmm bari k'awai kedai ai indai ta dukane sai dai mu duki juna, amma ta wanan hanyan ai sai na mutu ina tsake arba dashi" SONA da bata gane zancen ba sai k'awai tayi murmushi tace "wlh kedai Fatu a koi ki da tsakarci wlh" Saif kuwa ya dad'e a tsaye kafin yayi wanka ya fito a hankali kar ya kuma fad'owa" Bin d'akin da kallo yayi ko ta ina kafin yace " wanan² yarinyar idan na k'amata sai naci gidan su kuwa, gaban dressing mirror ya tsaya ya gama goge sumar kansa yyi dryer dinsa yayi k'yau kaman balarab'e, bodylotion dinsa ya shafa had'e da feshe jikinshi da turarunruka masu sanyi  k'amshi  na kwantar da zuciya, dakawa yayi ya bud'e drawer dinsa ya Zaro riga da wando na shanda milk color ya sanya a jikinshi, agogo ruwan gold ya d'aura a hannunshi, ya dauko takalmi shima milk color ya sanya tare da hula color gold ya dauka a kansa wani irin bala'in k'yau ya kara, ga lailaisar sajen dake kwance akan fuskan sa baki kirin' sai shekin da yake, Kara feshe jikinshi da turarunruka ya tsake Yi, wayoyinsa ya dauka ya fito d'aga d'akin" Tunda ya fito yake bin ko ta ina na parlor da kallo yake girgiza kai k'awai yayi ya sauko parlor k'asa, bai tsami ko waba hakan ya tsashi fitowa direct parking space ya wuce, wani had'add'en faran MOTA ya shiga yasa mata key, Baba mai gadi ya bud'e masa get ya fita, wayan sa ya dauka ya kalle address din da Ruky ta kai koma sa, domin yana son zai fara zuwa company kafin ya wuce inda ta aiko masa address din" Bangaren Ruky kuwa suna gama mgn da Saif,  ta mike ta sauko  parlor k'asa daman tana kwance ne a bedroom dinta" Antyn ta samu zaune a parlor ita da Aminiyar  Asma'u suna hira, ta sallama ta karaso inda suke ta zauna a'kan kujera tare da cewa....! Comment and sharen fisabilliah Habibaty 🥰🥰❤️ Msr Ahfat ce ✍️ 👧🏻 MIJIN YARINYA 👧🏻 Story and written By Fatima Msr Ahfat ELEGANT ONLINE WRITERs 📚 Bismillahir rahmanin Rahim I just published "page 13" of my story "MIJIN YARINYA". https://www.wattpad.com/1175817772?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=Asfats&wp_originator=T%2B%2B2BRf9PXkrhw%2F5QzEG3TTzTWxeklv8OpBjNT46AAjVvqFd4knQhccIuyoMTtRxfpIgTlNKzvdP%2FbHxRAPTBZx%2BZRlG2xHkiZe1hbYqjPUycMl3M%2B7%2FgSEQjZBR8pq8 https://chat.whatsapp.com/FrxF1JdPpOYFYqFAUQdcvC Page 13 ____________________ Ta karaso inda suke ta zauna a'kan kujera tare da cewa" Anty ina da bakon da zai zo yau" Kallonta tayi tace " bako kuma?" Eh Anty zai zone ya gaishe ki, murmushi tyi tace " okay Allah ya kawo shi lafiya, Amen ta fad'a tare da mikewa ta haura sama" Binta da kallo sukayi Hajiya Asma'u tace "wace ce wanan kuma" K'anwa tace" okay kice surkin kine zaizo kenan" Hmmm ba wani surki baki san Ruky da samarin banza dana wofi bane shiyasa kika ce haka" Zai iya yuwa kuma wanan da gaske take baki ganta ba har wani rawan jiki take ba" Toh shikenan Allah yasa da gasken ne da nafi kowa murnar haka, hiran su sukaci gaba dayi abunsu" Bedroom dinta ta koma, k'ayan jikinta ta cire ta fad'a bathroom don wankan yau na musan man ne, ta dauki 30 minutes a toilet tana wanka,  kafin ta fito d'aure da towel,  gaban dressing mirror ta tsaya tana goge jikinta tana kallon fuskar ta cikin mirror  bodylotion dinta ta dauka ta fara bin jikinta dashi tana shafawa a hankali, simple make Up tayi a fuskar ta ba laifi tayi k'yau, wani duguwar riga ta dauka na atamfa golden and blu color ta sanya d'inkin d'aga sama har k'asa duk rigar ya matse ta d'aga sama har k'asa, d'aura dan kwalin ta tayi ta feshe jikinta da turarunruka masu k'amshi, kallon fuskar ta tayi cikin mirror din ta tsaki wani k'aya tanciyar murmushi yau dai ranta fes, takalmin ta ta sanya, ta fita d'aga dakin, direct parlor k'asa ta sauka ta zauna a'kan kujera tare da kiran zulai me aiki ta kira tare da bata umarnin ta gyara mata parlor bakin ta kunna turaren wuta" **************Bangaren Saif kuwa direct company ya fara zuwa office dinsa ya shiga wasu file's ya dauka don zanyi aiki a'kan su domin yana so d'aga gobe ya fara shigowa aiki" Fita yayi ya shiga motan sa bai tsaya ko ina ba sai wani babban super market ya tsaya, shopping ya shiga yayi sanan ya wuce gidan su Ruky, yana isah bakin get din ya kirata, Ruky dake zaune a parlor duk ta gagu ta ganshi, wayar tane yayi ringin da sauri tyi answering din call din " hello" sweetheart ka iso ne" Yace " eh ina bakin get" Okay gani nan zuwa, kashe wayar tayi da sauri ta fito waje,  me gadi ta fad'a mishi ya bud'e get din, da sauri ya bud'e mishi get" shigar da Motan sa yyi tun kafin ya k'arasa yin parking ta kara so wajen,  Ya parking ta bud'e mishi kofar tanà  tsakar mishi murmushi, da  kallo ya bita dashi  d'aga sama har k'asa, ko gele bata yafa ba, lumshe idanshi yayi lkcn da idanunshi suka sauka saman kirjinta dake bud'e,  bud'esu yayi sai kuma ya tabe baki,  murmushi ta tsakar masa, shima murmushin karfin hali ya mata, fitowa d'aga motar yayi Yana fita ta wani rungumeshi tanà sauke ajiyar zuciya" Tureta yayi  d'aga jikinsa cikin b'acin rai yace " baki da hankali ne?" Murmushi tayi tace " Am very sorry wlh nayi missing dinka ne sosai wlh ta fad'a cikin shugub'e Fuska" Bece komai ba sai ma had'a fuskan da yayi, ganin ya d'aure fuska ne, ya sata fara bashi hakuri don tasan mgn nan sa, yanzu sai ya fasa shiga cikin ma" Gaba tayi ya bita abaya suka shiga parlor din da sallama suka shiga ciki, zama yayi kan kujera, zama zatayi a kusa dashi  wani kallo ya jefa mata d'aya tsata mikewa ta koma wani kujeran ta zauna"  zulai me aiki ne ta shigo parlor ta gaishe shi,  tare da jera masa drink da dai sauran abun motsa baki a table din dake gaban shi" Kallon Ruky yayi yace " kira Anty  mu gaisa sauri nake" haba dear yaushe kazo da zakace sauri kake?" Tsaki ya danyi yace " idan bazaki kirata ni zan tafi ya fad'a tare da mikewa, da sauri tace " please don Allah ka zauna bari na kirata" Haurawa saman tyi bata jima sosai ba suka fito da Anty, zama Anty tayi tare da masa sannu da zuwa" murmushi yayi ya dan rintsina ya gaishe ta yace " ya mukaji da hakuri kuma Allah ya mishi rahma"  bata gane mgnr da yake ba ya sata tambayar sa, wayen kuma ya rasu?" dago da idanunshi  ya watsa ma Ruky  wani kallo d'ake zaune taka sa cewa komai sai sunkuyar da k'anta da tayi" Kallon Ruky tyi tace " cewa fa kikayi zai zo ya gaishe ni me kuma ya kawo zancen mutuwa a gaisuwa?" Saif ne yace " don Allah kiyi hakuri cemin tayi an musu rasuwa shiyasa nazo gai sheki, yana faɗ'an haka ya mike ya fice d'aga parlor, da sauri tabi bayan shi" cikin b'acin rai ya fita d'aga parlor, direct inda yayi parking dinsa ya nufa bude Motar sa yayi zai shiga tayi saurin kara sawa ta rike morfin Motan tace " don Allah kayi hakuri wlh kaunar kace tasa na maka Karya nasan idan ba haka nayi ba bazan samu ganin kaba, na baru k'asa ta sbd k'ai ai yaka mata ace yanzu ka tabbatar da gaske sonka nake, ka amince dani nasan ni mai laifi ce a wajen ka ina rukun afuwan ka please ta fad'a hawaye nabin kuncin ta" Cikin kunan rai yake kallonta, yace " a hakan kike cewa kina sona?" Kema kinsan ba abunda na tsana k'amar karya" kara marairai cewa tayi masa, sai kuma yaji tausayin ta, domin a rayuwan shi baya son ganin mace tana zubar da hawaye, balle kuma hawayen a kansa take, yace " okay ba laifi Amma for the last wining bana son haka, murmushi tayi tace " insha Allah bud'e Booth shi ya bud'e tare da bata shopping din d'aya mata" karb'a tayi bata godiya tace " tafiya zakayi?" Ehh sauri nake daman sbd cemin da kikayi..saurin daka tar tashi tayi tace " okay thank you so much naji dad'in ganin ka sosai, idan ka tafi kuma sai yaushe?" Kallonta yayi yace " No Ruky bazan miki karya ba ki fitar da soyayya ta acikin zuciyar ki domin ba soyayya bane a gabana, yana faɗ'an haka ya shiga Motan shi yabar gidan, da kallo ta bishi kafin tace " ai kuwa dole sai ka Soni in kuwa baka Soni ba bawata ya mace da zan bari ka sota, tana fad'ar haka ta shige cikin gidah" ************** Direct gida ya nufa yana isah hon yyi mai gad'i ya bud'e mishi get ya shigo, parking yayi ya shige cikin gida a parlor yayi sallama ba kowa sai Fatu dake zaune saman kujera tana kallo, amsawa tayi domin bata san shine ba , suna had'a ido dashi da  sauri ta mike da niyar  guduwa da zauri yayi charaf ya d'anko ta da karfi, sanda tayi yar kara, yace " wa na kama?" Ko karin kwace k'anta take  tace "ni ka tsake kar ka jamin masifa da tsakiyar ranan nan" kara matseta a jikinshi yayi yace " idan naki fa me zakiyi sarkin rashin kunya?"  Waro idonta tayi tace " Don Allah ka rufa min asiri ka tsakeni kar Momy ko SONA su gan mu haka ace iskanci mukeyi" daman Inna tace min duk wanda  na miji  ya tab'ata  to fa iskanci ne"  k'a tsakeni bana son yin iskanci yanzu sai na girma" Baganar tanma dariya taso bashi amma sai ya basar ya murtuk'e fuska yace " sai kin girma ko?" D'aga masa kai tayi, yace " kice kedin yar iskace kenan ban sani ba?" Ya fad'a tare da murde mata baki da karfi, don Allah k'a barni karka kashe ni, tun banyi iskancin ba,  naji ana cewa iskace nada dad'i sosai, kaga ni kuma ina son  abu mai dad'i wlh" Wani bakin ciki ne ya k'amashi d'aya tsaya yana mgn da mara hankali" cikin haushi ya kara burde bakin ta yace " yanzu kuwa zaki ga iskanci mara kunya k'awai" janta ya farayi har suka isah part dinsa, yana jinta tana cewa" bafa yanzu nace ma zanyi iskanci ba, ance yara basayi sai manya" Bai kolata ba ya shiga da ita parlor shi yayi wurgi da ita sanda ta buge akanta da kujera" da gowa tayi tace " wanan ne iskanci indai haka ne wlh na gomma ce na mutu banyi shiba" Harara ya watsa mata yace " dan gidan ku wama zai yi iskanci dake kazama irinki" Tace " toh yanzu idan za'a fara iskancin ta yay ake farashi kaga nima yaba in kwaya ko" B'ulalan d'aya dauko ne ya zuba mata a bayan ta, wani Ihu ta tsala tana cewa wayyo Allah Inna zai kashe ni d'aga cewar k'awai ya kwatan  ta min yanda ake iskanci" Rufe min baki mara kunya banza kinga ida kika bata nan duka sai kin gyara shi sab wlh" bin ko ina na parlor tayi da kallo, kallonshi tayi tace " wlh bazan iya ba k'asa a share maka mana kaga ni yarinya ne bazan iya wanan aikin ba sai manya" Fuska murtuk'e yace "ba kece.....! Comment and sharen fisabilliah Habibaty 🥰 Mrs Ahfat ✍️ 👧🏻 MIJIN YARINYA 👧🏻 Story and written By Fatima Msr Ahfat ELEGANT ONLINE WRITERs 📚 Bismillahir rahmanin Rahim Page 14 ____________ Murtuk'e fuska tayi yace "ba kece kikace kina son kwayun iskanci ba?" Ai duk wacce ta iya mgn haka dole kuma ta iya shara, dan gidan ku d'auki tsinsiyan nan ko na Karya ki gida biyu mara hankali k'awai" Ya tsina fuska tayi tare zunburu baki tace" Allah bazan iya shara nan ba ka tausaya min ka barni na huta, wlh wand'a nayi dazun ma sai k'aji yanda jikina yyi tsami, jikina duka ciwo yake min" Da K'auye nake d'a yanzu Saude tanamin tausa wlh" K'o  zaka min tausan ne kona samu saukin jikina, ta fad'a tare da rike gugunta tace 'washhh Allah na gaji sosai, k'amar bacci² ma nakeji wlh" Ka mgn yayi sai binta da kallo yake zuciyarsa banda ta fasa babu abinda take, haushi da bakin ciki duk ya cika shi, Kallonshi tayi tace" tausan zaka minne naga sai wani bina da kallo kake ka k'amar sabon maye" Murmushi mugunta yayi Yace "tausa k'awai kike so?" Yace"Sosai zaka minne?" Wlh da kuwa taimaka min sosai k'aga ma sai na babban ce tausan  K'auye d'ana birni wanne yafi dad'i" Yace " okay" Ai  kuwa batayi auni ba taji Saukar b'ulala ajikinta, k'urma uban ihu tayi tace" tausa fa nace kamin bawai ka kashe niba" Yace " No tausa zan miki sai ki tattance ko?" Yaci gaba da zabga mata b'ulala, Gani da gaske yake sai ya kasheta anan  ba wanda ya sanine, zagaye parlor ta fara yi tana k'urma ihu wayyo Allah, taimako jama'a za'ayi kisan a gidan nan, taimako² b'acin rai ne ya k'ara kamashi yaci gaba da zabga mata b'ulalan, yana cewa ba tausa kike so ba?" Yau sai naga me kwace ki ai" Cikin kuka tace" don Allah kayi hakuri tsubur baki ne, yasa ni cewar kamin tausa" Be kulata ba yaci gaba da zabga mata b'ulalan suna zagaye parlor" Momy da SONA ne suka k'araso cikin parlor da gudu, domin ihun da Fatu take ya karad'e gidan gaba d'aya" Tsawa Momy ta d'aka mishi tace " baka da hankali ne Saif?"  Ko kasheta zakayi?" Cak ya tsaya Yace "No Momy ki d'uba ko ina na parlor nan kiga yanda ta batashi, bama nan kad'ai ba har cikin bedroom bata bari ba sanda ta b'ata, gashi sai fad'amin   wani banzan maganganu take" Sai a lkcn ne Momy ta lura da inda parlor  ya koma duk a hargitse K'ota ina" Fatu d'ake boye b'ayan SONA tanà shenshekan kuka tace "Karya yake Momy d'aga k'awai nace masa yamin tausa, shine fa mai makon naji tausa sai naji saukar b'ulali ajikina" dariya SONA tayi tace" haba bro's d'aga tausa sai ka tausas'a mata jiki da duka" Kusan dry abin yaba Momy tace" Ashe duk abunda ya miki ke kika wayowa kanki" Turu baki gaba tayi batace komai ba" Kallon Saif Momy tayi tace " last warning ka sake dukar yarinyar nan sai ranka ya b'aci" tana fad'ar haka ta fice d'aga parlor ta barsu tsaye" dariyar ta SONA ta had'eye ganin Yaya nata yanda ya murtuk'e fuska, jan Fatu tayi sukabi b'ayan Momy, kafin su fita sanda ta masa Gwalo tare da burgud'a masa baki" Ta kaici da b'acen rai, da bakin ciki ne ya k'amashi, ji yake k'amar ya mutu,   ficewa yyi d'aga parlor direct parking space ya wuce shigewa Motan sa yayi yabar gidan" *******************A parlor suka tsami Momy zaune saman kujera, kara sawa sukayi suka zauna, kallo Fatu Momy tayi tace" yata na nimi wani Alfarma a wajen ki zakimin?" Sunkuyar da k'anta tayi tace" ki fad'i kome zan miki ba sai kin nemi wata Alfarma ba" Murmushi tayi tace" ina son ki fita d'aga harkan my son, idan ya saki wani abu ki masa idan kuma ya tsaki abunda bazaki iya ba ki fad'amin" Kuma d'aga yau karki sake ce babba yayi k'arya kinji ko?" Fatu tace " insha Allah Momy zanyi duk abunda kika ce" Murmushi jin dad'i tayi tace" ki shirya d'aga gobe zaki ringa tafiya islamiya SONA, kafin ki shiga school, ina son ki mai da hankali sosai kinji diyata" Murmushi tayi tace" insha Allah ngd sosai Allah ya kara girma, Amen ta amsa dashi tace " toh idan kun huta SONA kuje da ita ku gyara masa part dinsan, tunda baya son mai aiki suna shigar masa part" Okay Momy SONA ta amsa mata dashi, mikewa tayi ta haura sama" Kallon Fatu SONA tayi sai kuma ta fashe da dariya tace" gaskiya Yaya ya iya tattausa jiki fa" Shugub'e Fuska tayi k'amar zatayi kuka tace" Allah bana son mgn d'ake" Ohhh! Sorry dear tashi mu tafi mu gyra barnan da kikayi, mikewa tayi suna tafiya tana k'ukbure²" Direct gidan su Hafiz ya wuce, hon yayi a bakin get, lekawa me gad'i yayi ganin Motan Saif ne ya sashi bud'ewa da sauri ya shigo, parking yayi ya fito suka gaisa da Baba me gad'i, ya wuce part din Hafiz, a bakin parlor yay knocking, bai jira amsa ba ya shigo ciki, b'akin shi dauke da sallama, ciki² iya lips dinshi ya tsaya, idan ba kunnen maciji ne da kai ba bazaka jiba" Hafiz dake zaune saman kujera ya d'aura kafa d'aya kan d'aya yana lasar wayar sa, d'ago da idanunshi yayi ya kallesa tare da tsakin murmushi yace "wata sabon gani, yau kai kaine agidan namu?"  Banza yayi dashi bai ce masa komai ba,ya zauna a'kan kujera" Murmushi yayi tare da mikewa ya d'auko mishi drink da ruwa me sanyi da cup ya ajiye masa a gaban, daukan goran ruwan yyi ya kafa a bakin shi sanda ya kusa shan rabi kafin ya sauke yana sauke ajiyar zuciya" Murmushi Hafiz yayi yace " ya akayi a minina yau kuma waya bata maka rai ne haka?" Numfashi ya tsauke yace " wlh yarinyar nan sai na k'arai rayata, zannu na mata ita din k'aramar mara kunya ce" Dariya Hafiz yayi yace " wace yarinya ce ta b'ata ma rai yau kuma?" Hmmm bari k'awai wata village girl ne ta ba....! Kuyi hakuri wlh nayi typing sai ya goge shiyasa kuka samu guntun page 07061204735 Msr Ahfat ✍️ [1/21, 8:32 PM] +234 706 120 4735: 👧🏻 MIJIN YARINYA 👧🏻 Story and written By Fatima Msr Ahfat ELEGANT ONLINE WRITERs 📚 Bismillahir rahmanin Rahim Page 15 ______________  Wata village girl ne take bata min rai wlh sai ta gane kuskuren ta, zata san dani take zancen, Ya fad'a Yana me  fuszar iska d'aga cikin bakinsa" Hafiz dake zaune ya zuba masa ido yana kallonsa ne yace" come down my Man! Yanzu dai a ina ka hadu da yarinyar da har ta maka rashin k'unya?" K'uma rashin k'unyan me taimaka har haka?"  Ya dauki 5 second kafin ya bude idanunsa d'aya lumshe su yace " she is my wife" Zaro ido Hafiz yay yace" What k'asan me kake fad'a  kuwa?" Matar k'afa kace?" Yaushe kayi Aure ban sani ba?" a lkcn d'aya ya jira masa tambayan" Dan cije lips dinsa na k'asa yayi Yace " yes" dawowa na d'aga America kenan Dad ya samu zuwa 'Kauye toh a nan ne aka haduni da ita, Labarin kumai ya fada mishi har abunda Fatu ta masa ya bar gidan" Dariya Hafiz ya fashe dashi har yana rike ciki, yace " are u series Man?" Wani banzan kallo ya wurga mishi yace " au dariya ma na baka?" Toh ba d'uleba yarinya tace ma tanà bukatar ka mata tausa, ka tsaya kana kallonta haba gaskiya baka kweita Mata ba" tsaki Saif yayi Yace "  Allah ya tsare ni da tab'a yarinyar da bata kai ko 15 yrs ba,  me zanyi da ita ai wanan ko kwaila bata kai ba, zaka wani ce na mata tausa da alama k'ai ma kanka ba daya ba, ya k'arasa mgnr da jan dogon tsaki" Waro ido Hafiz yay yace " kana nufin bata kai ko 15yrs ba, take wanan mgnr gaskiya wanan shi ake kiran MIJIN YARINYA wlh, gaskiya abokina dole sai kayi hakuri sosai k'a kai zuciya nesa wlh" ya fad'a yana danne dariyar dake cinsa domin yanda yaga abokin nasa ya had'a fuska tamau" Wata uwar harara Saif ya watsa mishi yace " dole kayi dariya ai, tunda ba kai akama hakan ba,  wlh idan kayi sai nasa Mami tama Auren dole kaima kaji yanda akeji, Rufamin asiri kar Baby na tajika" harara ya gaila mishi yace " wlh nifa ko kallon yarinyar Nan nayi sai naji raina ya baci" Dariya Hafiz yayi yace "  duka a cikin sone, ni dai shawar da zan  baka shine kayi hakuri  kabi a sannu wlh kar wata ran kazo kana d'ana tsani" Ka rungume kaddara my Man!, kuma ka rage wannan girman kai da miskilancin naka" kayi wa iyayenka biyayya,wata ran zakayi alfari da hakan, lkcn da kuke shan love dinku" Allah ya tsauwake naso wanan k'azami yar  K'auyen har nayi love da ita, Mata masu aji ma basa gabana  balle dak'ik'iyar kauye" Hmmm Malam abi dai a sannu kar wata ran azo ana neman taimako, wlh nima lkcn ina fama da nawa Baby bazan saurare kaba nima ina ta kaina" Banza yayi dashi ya lumshe idanunsa,yana sauke ajiyar zuciya k'amar wanda yayi wasan tsere, sun dad'e a zaune kafin Saif yace " nidai zan wuce bari na shiga na gaida Mami na wuce ya fad'a yana kokarin ficewa d'aga parlor, da sauri Hafiz ya tashi yace " au fushe zakayi dan na fad'a maka gaskiya, toh Allah huci zuciyar ka,nidai fad'a maka gaskiya nake kabi asannu, Please ka bar zancen nan ya ishene haka" Murmushi k'awai Hafiz yay suka wuce part din Mami, a zaune suka tsameta a parlor tana hakince Saman kujera, tanà kallonsu tace " ah ah sannu da zuwa mutanen America, yaushe a gari?" Murmushi yay yace " ina kwana Mami, Lafiya k'alau son ya gida?" Alhamdulillah, masha Allah hira sukayi kad'an suka sallame ta suka fito, har parking space Hafiz ya rakashi, shigar Motar sa yayi Hafiz yace " ka gaida min da Amarya sai nazo gaisheta ka gaida min  dasu Momy" Tabe baki yayi yaja motar sa ya fice d'aga gidan" **************** Bangaren Ruky kuwa cikin gida ta koma, tanà shiga parlor ta sami Antyn ta zaune Fuska d'aure, tanà ganinta a fusace tace " ke Ruky uban wa ya rasu da zaki k'awumin wani ya gaishe ni?" mesa  baki da hankali da kamun kai ne Ruky?" Kisani fa yanzu kin girma bai kamata kina wasu abubuwan a matsayin ki na mace ba" Kallonta Ruky tayi sama da k'asa ta tabe baki tace " haba Anty don mutun ya gaisheki k'awai shine kike daga min murya haba Anty, shine fa wanda zai zama tsurkin ki garama ki shirya, tanà fad'ar hka ta haura sama abunta da k'ayan yakin da Saif ya bata" binta da kallo Anty tyi tace " Allah ya shiryeki Ruky ya kawo wanda zaiyi mgnin ki, tana fad'ar haka ta mike ta shige kitchen tanà girgiza kanta" bedroom dinta ta shige k'ayan dake hannunta ta zubesu kan bed dinta ta zauna gefin bed din, tunani ta shiga yi tayaya zata samu Saif a hannunta, domin ta halin yay sai ta Aure she ta d'andani zumar sa" Tunuwa da wata kawarta da sauri ta dauki wayarta ta fara d'anne²  number Sumy ta dubu acikin wayarta ta fara,  kiran number, ringin biyu Sumy ta dauki wayar tace " yar duniya kina duniyar nan?" Murmushi Ruky tayi tace " inanan wlh yanzu dai idan kina gidah gani nan zuwa akoi mgn" Murmushi Sumy tayi tace " da gaske toh ina jiranki yar duniya" Kashe wayar tayi tare da mikewa ta dauki key din Motar ta fice d'aga gidan, Anty dake kitchen taji fitar ta girgiza kai tayi tace " gaskiya zan iya zama wanan yarinyar kuwa dole nasan abunyi" *************bangaren su Fatu kuwa gyara komai sukayi suka share, sukayi mopping ko ina sai kelle yake" Turaren wuta suka kunta tare da fesa mishi air frishner, ko ina sai k'amshi yake, Fatu tace " gaskiya ko ina yayi k'yau sai k'amshi abun burguwa" Murmushi SONA tayi tace " kinga ai yanda mukayi d'aga yau idan ance miki ki gyara haka zakiyi" Murmushi  tare da d'aga kai alamar eh, rufe part din sukayi suka kuma nasu, direct bedroom d'insu suka wuce, wanka SONA tayi hadayen Alwala ta fito, ta tada Sallah" Fatu kuwa Alwala k'awai tayi² Sallah" Bayan sun gama sallah shiryawa SONA tayi saf Fatu na kallonta, kallon  Fatu tayi tace " kema tashi kije kiyi wanka,mikewa tayi tana k'unkuni ta wuce toilet, wanka tayi SONA ta gyara mata gashin kanta tayi sosai, ya kuwa fita sosai yayi k'yau sosai, Fatu dai sai murna take don abun ya bala'in burgeta, SONA ma tayi ta yabawa da irin sumar ta, k'ayan da Momy ta bata dazon ne, ta futar mata wando jeans blue da T_sheet pink color sanyawa tayi sosai tayi masifar k'yau bazaka taba tsamanin Fatu bace, domin Fatu akoi ta k'ira mai kyau gata fara sol, duk da cewa bata da shekaru amma fa tana da tsaye, duk abunda tasa k'yau yake mata, Wayar ta SONA ta dauka ta musu picture masu k'yau" Suna gamawa suka fito parlor, suna fita  Momy dake kan kujera tanà lasar wayar ta,ta d'ago da k'anta ta kallesu, mamaki tayi ganin Fatu yanda tayi k'yau kamar ba itaba, murmushi tayi tace " wow my daughter gaskiya kinyi k'yau sosai, sunkuyar da kanta k'asa tayi tna murmushi tace "nagode sosai Momy Allah ya Kara arziki da girma" Murmushi k'awai tayi taci gaba da kallon wayar ta, zama sukayi suka fara hira da suna, inda suna ke kwaya mata wasu abubuwan" Saif ne ya shigo parlor da sallama, amsa masa sukayi, d'ago idonsa da yayi sukayi ido hudu da Fatu, lumshe idanunsa yayi lkcn da idanunsa suka masa arba da.....✍️ Share fisabilliah Habibaty 🥰 [1/21, 8:32 PM] +234 706 120 4735: 👧🏻 MIJIN YARINYA 👧🏻 Story and written By Fatima Msr Ahfat ELEGANT ONLINE WRITERs 📚 Bismillahir rahmanin Rahim Page 16 _______________________ Lumshe idanunsa yayi lkcn da idanunsa suka masa arba da wata beautiful girl tanà  tsakin murmushi, d'an ware idanunsa yay don tabbatar da a'bunda yake da gaske ne  kodai gizoce idonsa ke masa" Ya dauki 5 second yana kare mata kallo, Ganin da gaske itan ne ba idanunsa bane, ya tsashi jan tsaki, d'aya sa Momy juyuwa tanà kallonsa tace " lafiya kake kuwa?" Fuska a d'aure yace " ba komai, wucewa part dinsa yayi da mamaki a zuciyar sa na ganin yanda Fatu ta canja  masa lkc daya tayi kyeu k'amar ba itaba, wani zuciyar yace masa yarinyar da ko kwaila ma bata kai ba kake wani tunani akanta,tsaki yaja a fili ya furta Allah tsare ni, yana isah ya bud'e part dinsa wani k'amshi ne ya bugi hancinsa, Lumshe idanunsa yayi tare da bud'esu yana bin ko ina da kallo murmushi k'awai yayi ya wuce bedroom dinsa, k'ayan jikinsa ya rage ya d'aura towel ya shige toilet, 30 minutes ya dauka a toilet din ya fito d'aure da towel, gaban dressing mirror ya tsaya gyara suman kansa yayi ya dauki body lotion dinsa ya shafa a jikinsa tare da feshe jikinsa da body spray sai k'amshi yake, wardrobe dinsa ya bud'e three Quarter da T_shirt ya fitar ya sanya a jikinsa wanda yay mugun amsar jikinsa bakin sajen fuskar san nan a kwance' sai shek'i yake, k'ara feshe jikinsa da turarunruka yay, wayar sa ya dauko number SONA ya kira tanà dagawa yace" had'amin abinci ki kawo min, yana faɗ'an haka ya kashe kiran bejira cewar tab'a" SONA dake kitchen tanà aiki da Momy" Kallonta Momy tayi tace "had'a masa komai ki b'a Fatu ta kai masa, domin taji duk abunda ya fad'a k'asan cewar  wayar a speak tasa" Had'a masa komai tayi cikin tiren ta mikawa Fatu d'ake tsaye tanà jiranta zuciyar ta sai uku ²yake,tunawa da dukan da ya mata dazun, karb'a tayi ta fice d'aga kitchen din jiki ba k'wari  ta nufi part dinsa" ************ Bangaren Ruky kuwa tanà fita direct gidan su Sumy ta wuce, tanà isa me gad'i ya bud'e mata get ta shiga, parking tay ta tanà fita d'aga Motar cikin gidan ta shige kai tsaye, sallama tay a parlor Sumy d'ake zaune ita kadai  ta amsa mata tare da mikiwa da sauri suka rungume junan su suna dariya, Sumy tace " gaskiya nayi missing dinki sosai, murmushi Ruky tayi tace " Nima nayi missing dinku sosai, ina Ammi ko bata nan ne?" Sumy tace" ba wani wlh yaushe rabon da muyi k'oda call ne, Ammi dai bata nan taje  gidan Yaya lameer" Lameer kuma yayi Aure ne?" Eh Yayi bakin ki Auren saba ba, ta fada tanà hararan ta batare d'ata sani ba" Kauda zancen tayi da cewa " yanzu dai mubar wanan zancen, nazone ki taimakamin ina cikin damuwa sosai,tabe baki Sumy tayi tace " wanan wacce irin damuwar ce haka?" Wlh k'awata na kamu dason wani handsome guy ne, amma shi da alama K'ota² k'amar bai damu dani ba, nikuma gaskiya ina matukar sonshi ba kad'an ba, ina cikin wani halin wlh" Murmushi mugunta Sumy tayi tace " indai wanan ne karki tsawa kanki damuwa" k'amar yaya karna damu?"  B'ayan na fad'a miki shidin ba sona yake ba" Ai wanan abu mai sauki ne indai kin shirya kina da money  toh da kafar sa zaizo ya tsameki har inda kike" A shirye nake wlh ko me zanyi indai abunda nakeso zan sameshi" Toh kwantar da hankalin ki Yar uwa akoi wajen wani Bokan da zan kaiki a miki aiki, wlh aikinsa t'amkar yankan wuka ne" Dan Ya tsina fuska  Ruky tayi tace " nifa gaskiya kinsan ban cika son irin wadan nan abubuwan ba, amma idan bukata ta zai biya wannan ba komai bane zan iyayi" Sumy tace " insha Allah zakiji dad'in aikinsa, kinga ma bari na dauki handbags dina sai muwuce, kafin Ammi ta dawo"okay" mikiwa tayi ta wuce bedroom dinta ta shiga tanà murmushin mugunta, handbags dinta ta dauka da wayoyinta ta sauko" Mikewa Ruky tayi suka ficewa d'aga parlor tana bata lbrn Bokan, jin yanda take yabon sani ya sata jin karfin guiwa, shigewa Motar ta sukayi suka fice d'aga gidan suka dauki hanyar zuwa wajen Boka" A hankali ta tura kofar parlor tashiga da sallama, Yana zaune saman kujera yana aiki cikin laptop dinsa, d'ago da kansa yayi  da niyar amsa sallamar sukayi ido biyu da Fatu da itama shi take kallo, Tsaki yayi ya kauda kansa,  ya amsa sallamar a dak'ile, yana ya musa fuska k'amar wanda yaga kashi" Binshi da kallo take tana mamakin yanda yake ta wani ya musa fuska k'amar kashi yaga ajikinta, tabe baki tayi cikin borin rashin kunya tace " toh idan ka gama yasine ²naka sai ka fad'amin inda zan ajiye maka abincin"  Asaman kaina zaki ajiye" A fusace tace " nifa banson rainin hankalin kan nan ka fad'amin inda zan ajiyema, Baice mata komai ba yaci gaba da abunda yake,  harara ta wasa mishi tare da k'arasawa inda yake zaune ta ajiye tiren a saman table din dake kusa dashi" ta juya da niyar  zata fice d'aga parlor, a hankali taji cool voice dinsa yana cewa " waye baki izinin fita ne" Cak ta tsaya tare da juyuwa tace " ba sai an bani izinin fita ba, kafin na fita" Fuska d'aure yace " uban wa zai bani abincin" Yanda yayi mgnr sanda ta tsorata, Batace komai ta dawo inda yake domin yadan bata tsoro, ganin yanda ya murtuk'e fuska kar ya tsake mata duka k'amar na dazun" A hankali tace "Toh me zan maka?" A tsayen zan fad'a miki abunda zakiyi, baki gaba ta turu tare da dan rintsina wa, Murmushi  yay  wanda bai wuce saman lips dinsa bane yay idan mutun bai kola sosai ba bazai ce yayi ba,yace " had'amin abincin" Ahade yake ta bashi amsa, Okay dauko min ruwa a fridge, mikewa tayi ta dauko mishi ta ajiye masa a gaban sa,  ta dawo gefinsa ta zauna tana kallonsa, ture laptop din gefe yayi ya fara cin abincin, bai maci sosai ba ya tura plate din gefi, ruwan ya dauka, yace " da idonki zansha ruwan?" Mikewa tyi ta dauko masa cup dake zaune saman fridge din ta kawo masa, karba yay yazuba ruwan yasha, yace " dauko min drink wanda bai da sanyi sosai ba" Tana k'unkuni taje ta dauko masa" Cup din dake ahanunsa ya mika mata yace " bud'e ki zubamin" Wani irin bakin cikine ya rufe ta, k'amar ta falle mishi mari haka takeji, cike da b'acin rai ta bud'e marfin goran da karfi, ai kuwa bata zubewa drink din yayi ajikinta har da shima sanda ya zube masa ajiki, saurin mikewa yayi don kar ya bata mishi jiki, Fatu kuwa a tsorace ta kuma baya,ai kuwa taka drink din d'aya zube tayi, baya tayi luuuu! Har zata fad'i kenan taji anyi saurin k...... Share fisabilliah Habibaty 🥰 👧🏻 MIJIN YARINYA 👧🏻 Story and written By Fatima Msr Ahfat ELEGANT ONLINE WRITERs 📚 Bismillahir rahmanin Rahim Page 17 __________________Saurin k'amata yay ta fad'a jikinsa, wani ajiyar zuciya ta sauke, lkcn d'ata jita jikinsa, tsaki yaja had'e da tureta saman kujeran har goshinta ya bugu da kujeran, yace " ki wacce iriyar dak'ik'iya ce?" Baki ganine da zaki bude burfin da karfi?" Fatu dake goge goshinta da takejin yana mata radad'i² , a fusace tace "k'ai ma wani irin dak'ik'an cen ne sani zuba maka drink din, gashi yanzu k'asa duk jikina ya b'aci, sabar mugun  ta irin naka d'uba yanda ka tureni saman kujeran nan har na fasa goshina, ni wlh bansan a inane ka dauki wannan muguntar ba wlh, anya kuwa a asibiti Ba'a canja wa Momy d'aba kuwa, gaskiya yaka mata mukuma asibitin nan, domin na fara tatta....bata ida mgnr ba saka makon marin d'aya kai mata, cikin b'acin rai yace " you are very stupid!! Ke har kin isa ki gayamin mgn?" Ya fada tare da kara mata wani marin" wani uban ihu tayi tace" wayyo Allah k'umatu na ya cire a tayani nema jama'a zai na k'astani, kuma kaima stupid din" Tsawa ya d'aka mata yace " ko ki rufe b'akin ki kona miki shigen duka" Tsit tay Tanà kallonsa daman can borin kunya ce" daf da ita ya k'araso fuska d'aure tamau yace" har yanzu tattaman kike Mu koma asibitin ko?" Girgiza k'anta tay tace "ah ah wlh tsubutar baki ne, don Allah kayi hakuri karka tsake dukana, wlh ko a kauye  Inna da Baffa basu taba dukana ba sai kai, Allah idan ka sake bazan yafema wanan ba tunda na safe na yafema" sai kuma hawaye sharr!suka gangaro a k'umatun ta" Zuba mata ido yay yana kallonta sai kuma  tausayinta ya k'amashi" Yace "  ko kimin  shuru kona miki dukan da gaske" A hankali ta daina kukan nan tanà sai sauke ajiyar zuciyar da take" Maza tashi ki goge min inda kika bata nan, ya fada tare zama kan kujeran ya fara danna laptop dinsa, domin drink din bai taba shiba" Mikewa tay jiki a sanyaye tyi mopping din wurin, duk kewar su Inna da Baffa ya rufeta" Duk abunda takeyi yana kallonta harta gama gyara komai, A hankali ta dauki Plate da cup din daya ci abincin ta hada cikin tire din ta dauka, zata fice daga parlor, yace" zoki zauna bari na kira miki su Baffa sai ku gaisa ko" Juyuwa tay  Tanà tsakin murmushi tace " da gaske Yaya?" Ni sa'an wasan kine dazan miki Karya ,sai na fasa kiran idan kika min rashin kunya, yay mgnr fuska a d'aure" Baki washe tace " ah ah kayi hakuri ta fada tare da zama a gefinsa" Be kulata ba ya fitar da wayar ya kira Baffa, yana d'aga wa suka gaisa ya mikawa Fatu wayar, karb'a tayi tanà murmushin, gaishe da Baffa tay tace " ina Inna Baffa na murmushi yace " tanà cikin gidah bari ma na kai mata ku gaisa" Kai ma Inna wayar yayi cikin farin ciki suka gaisa da Inna, Inna tace "akoi abunda Saifun yake mikine ki fad'a min idan akoi masalane karki buyemin, kallon Saif tayi da shima ita yake kallo suna hada ido ya wani dauke kansa, murmushi tyi tace " lah ba komai Inna muna zaune dasu lafiya suna sona sosai sai kinga abubuwan da suke min" murmushin jin dad'i Inna tay tace " toh Allah ya muku Albarka, da amen ta amsa sukayi hira kad'an ta musu Sallama ta bashi wayar ya karb'a ya ajiye" Tanà dariya ta mike tace" ngd sosai Yaya sai yau k'asani farin ciki duk dai sanda ka bani na jaki, tanà fad'ar haka ta fice daga parlor zuciyar ta cike da farin ciki" murmushi yay yace "Allah ya shiryeki, har cikin ransa yaji dad'in ganinta tanà farin ciki, kome ya tuna kuma sai yay tsaki yaci gaba da aikin sa cikin laptop" Direct kitchen ta shiga ta ajiye tiren kwanukan ta fito parlor, bata ga kowa a parlor ba hakan ya sata wuce ba bedroom sun tasan SONA na can tana aikin lashe lashen waya" *****************Bangaren su Ruky kuwa tafiya me nisa sukayi, kafin suka shiga wani dajin, shima sanda sukayi tafiya sosai  kafin suka isoh, parking sukayi, suna fita Ruky ta fara ganin wani hayaki ² tace" Sumy wannan hayakin fa?" Sumy tace " kedai biyoni kawai ai hayakin da kike gani d'aga can bokkar Bokan take fitowa" Tabe baki tayi sukaci gaba da zuwa har suka isah bokkar Boka" Sumy tace " da baya ²zamu shiga" okay Ruky ta fad'a suka shiga da baya² k'amar yanda ta fad'a" Suna shiga ta hangi wani b'akin  mutun zaune sanda taji k'irjinta ya buga, d'aurewa tayi tana tana kokarin zama, Boka ya d'aka mata tsawa yace " uban wa ya baki izinin zama anan?" Jikinta har rawake tace " afuwan ranka ya dad'e" Hahahahaha Boka yayi dariya yace " an miki afuwa da'a lama baki tab'a zuwa nan wajen ba" Da sauri tace " eh" Ko Fadi a bunda ya kawoku, sbd zanyi wani aikin yanzu inba don naga zuwan kuba da baku tsame niba, sai dai ku sami Aljanu na" Hadiye miyau tayi a ranta tace " anya zan iya wanan abun kuwa?" Ina jinku dame kuke tafe" Ta bata Sumy tay ta mata alamu d'ata sanar masa" Cikin Faduwar gaba ta gaya masa komai, murmushi yay yace " daman can na san da abunda kuke tafe dashi" Wani abubuwa ya dauka ya wasa cikin jan wutan dake fita acikin wani kwarya yace " zai dawo garike ya Aure ki, zai miki biyayya t'amkar uwar sa, duk abunda kika ce masa shi zanyi, ba wanda ya isah ya sashi canja abunda kika ce,zaki dawo t'amkar sarauni ya, ya dawo miki bawa,  idan kina son aiki zaki fara kawo dubu dari biyu wanda zan tsayawa Aljanu k'ayan aiki dashi" Idan kuma bazaki iya ba hanya a bude take zaku iya tafiya" Murmushi Ruky tayi tace " indai wanan ne ba masala, handbags dinta ta bude tare da cire dubu dari biyu ta ajiye masa" Dariya Boka ya fashe dashi yace " bayan kwana biyu ki dawo ki k'arbi aikin ki, zaku iya tafiya" Tom sukace, kafin suka fita d'aga bokkar" Suna fita Sumy tace " dan banza da ka farsa zaizo ya tsameki har inda kike" Murmushi Ruky tayi tace " gaskiya ngd sosai k'awa Allah ya barmu tare, Hira sukaci gaba dayi har suka isah wajen Motar su suka shiga sukabar dajin" Direct gidan ta sauke Sumy ita kuma ta wuce cikin farin ciki, Saif zai dawo hannunta" Tana wucewa Sumy tayi dariya tace " yarinya baki san wuta ba sai kin taka tana fad'ar haka ta shige cikin gidah" **********Da d'addare b'ayan anyi Sallah i'shane  Fatu tayi wanka ta shirya cikin wani lailaisar k'ayan bacci  wanda Momy ta bata, wando da riga pick color mai k'yau sai k'amshi take, fitowa parlor tayi, SONA k'awai ta samu Tanà kallon wani Indian series  my sona what kind of love to this" lkcn da ake zuba ruwan love acikin sa, zama tayi akan kujera, kallonta SONA tayi  tace " wow kinyi k'yau sosai sister "murmushi tay tace " ngd sosai,  shiru sukayi suna kallon films din" A hankali Saif yake saukowa sanye yake da kananan kaya wanda suka masa masifar k'yau sai k'amshi yake, Kansa ya d'aga daga kallon da yakewa wayar sa, idanunsa suka sauka a.....! Share fisabilliah Habibaty 🥰 [1/21, 8:32 PM] +234 706 120 4735: 👧🏻 *MIJIN YARINYA* 👧🏻 *Story and written* *By* *Fatima Msr Ahfat* *ELEGANT ONLINE WRITER'S*📚 *Bismillahir rahmanir Rahim* *Page 18* _____________ Idanunsa suka sauka k'an Fatu d'ake zaune saman kujera tama TV k'uri da ido sai murmushi takeyi, Narkakkun idanunsa ya zuba mata, yana binta da wani irin kallo, kallonta yake bako k'iftawa, cikin ransa kuwa yace" wow so beautiful, k'aramar yarinya ce amma komai tay yana burgesa, lips dinta da take dan motsawa yabi da kallo, murmushi yay yace " magana disu sai rashin kunya" Idanunsa ya maida Saman k'anta yabi sumar kanta da kallo wanda ke kwance lup dashi" Lips dinsa ya ciza yace " hmmm k'yawunta na banza tunda nidai ba sonta nake ba,  tsaki yaja yace " ina ma abun son anan" Da wanan tunanin da yake a ransa ya sauko parlor, dining area ya nufa yana taku a hankali ² har ya karaso ya zauna, savings din kansa yay ya tsoma ci" Fatu ma najin k'amshin turaren sa ta lumshe idanunta a ranta tace " gaskiya wanan turaren ba dai k'amshi, daina kallon TV tay ta bishi da kallo k'amar maiya  har ya karasa dinning din ya zauna" Murmushi tay haka k'awai ta tsinti kanta dason zuwa ta takura masa, Cikinta ta dan shafa  tace " yunwa ma nakeji wlh dole naci abinci idan ba hakaba akoi matsala" Mikewa tyi a hankali, kallonta SONA tayi tace" ina kuma zuwa?" Fuska shugub'e tace " nadan fara jin yunwa ne zanci abinci" SONA tace " ko dai kice bin mijinki zakiyi ba" Murgud'a mata baki tay tace" Allah tsareni, ina ma mijin yake?" Ai wanan baza'a kirashi d'ana miji ba, domin na miji baya tab'a daga hannunsa ya doki mace" Murmushi SONA tayi tace" sorry hakane fa dear jekici abincin ki, nidai nasan wataran duk abunda ake boyewa zai fito fili, taci gaba da kallonta" Tabe baki tayi tace " ohoo dai ai sai kiyi tayi, don ni yunwa nakeji masu bacci da ido d'aya kawai, tayi shigewar ta abunta" Duk abunda ta fada duk ya shiga kunnen Saif, murmushi k'awai yay amma kuma har cikin ransa Kalmar data furta ya dukesa" K'araso wa tayi ta zauna kan kujera tanà kallonsa, ganin yanda ta zuba masa idone ya sashi daga da kansa sukayi ido biyu da ita, zare masa ido tayi tana murmushi, tsaki yaja ya dauke kansa yace "wlh idan na tsake k'amaki kina kallona sai na k'wakule meki idanunki" Lah da gaske Yaya?" da kuwa wlh nayi dad'i k'aga kuwa zaka zamomin dan jagora ko" Naga kuma ai kai ka fara kallona har muka had'a ido,ni bance zan kwakule maka ido ba sai kai" nifa jiran ka nake ka zubamin abinci naci yunwa nakeji" Wani kallo ya watsa mata, har zaiyi mgn sai kuma ya fasa, aransa yace " wato wanan yarinyar duk abunda ka fada mata sai ta baka amsar sa" tsaki yaja yaci gaba dacin  abincin sa hankali kwace yama manta da wata zaune a wajen" Ganin ya mata banza ne ya tsata dibar abincin ta faraci tana ya tsina fuska" Ko kallon inda take bai tsake yiba har ya gama cin abincin sa ya mike yabar wajen, rai ba dad'i domin mgnr data fada masa" *Bayan sati daya* Haka dai rayuwa taci gaba da tafiya inda Fatu ta fara zuwa islamiya ita da SONA ba laifi kuma tanà dan gane karatun sbd idan suka dawo SONA na kwaya mata duk abunda bata ganeba" rashin kunya kuma ba abunda ya ragu ko d'aya sai tsulawa Saif tsiya take son ranta, duk da yanzu ya daina kulata sosai domin mgnr data fada masa ranan" **************Bangaren Ruky kuwa bayan kwana uku suka koma wajen Boka, inda ya bata wasu magungunan kusan k'ala bakwai na wanka dana hayaki, na kwana uku, idan ta gama kuma akoi wani turaren daya bata akan ta shafashi, kuma ta tabbatar idan ta shafashi Saif  ya shaki k'amshin, idan tay haka dai shikenan aikin ta ya biya, karb'a tayi  tana zuba godiya suka bar wajen, tana komawa gida ta jika magungunan ta fara amfani dashi" Kwance take saman bed dinta tana tunanin gobe ne maganin ta zai cika, amma ta yaya zata samu ta hadu da Saif gobe dun cika aikin Boka" Murmushi tay tace " dolene nasan abunda zanyi nan da gobe, Wayar tane yay ringin, kallon wayar tayi Iman yake kira answering tayi tace " Hello" daga can bangaren Iman yace " haba sweetheart tunda  kikazo Nigeria kika manta dani ko call na miki baki dagawa why Baby" Murmushi tayi tace" am sorry Baby wlh ina busy ne shiyasa amma don Allah kayi hakuri" a ranta kuwa cewa take idan har na samu Saif a hannuna ma ai bazaka tsake jin k'oda murya taba" Okay ba laifi amma gaskiya nayi missing dinki sosai" Murmushi tay tace" nima nayi missing dinka sosai, murmushi yay sukaci gaba da hiran su cikin farin ciki" ********** Yau su Fatu basu dawo islamiya da woriba har karfe 6:30 domin sun biya gidan Hajiya Zainab sun bata sakon da Momy ta aikesu, suna dawowa, bedroom ta shiga, tanà shiga toilet ta fada tayi wanka ta fito domin yanzu dai Fatu ta fara zamuwa yar gayu sbd SONA tyi tsayin d'aka sosai kafin yanzu ta dage dayi"  shiryawa tayi cikin kayan bacci wando da riga red color yay matukar amsar jikinta sai k'amshi takeyi, parlor ta sauko direct dining ta wuce taci abinci, kitchen ta shiga ta wanke duk abunda ta bata ta fito, bedroom dinsu ta wuce tanà shiga ta sami SONA na kwance, kallonta tay tace " meke damunki na ganki a kwance ko wanka bakiyi ba?" K'asa mgn tayi sai murgususun da takeyi tana nunama Fatu cikinta, a rikice Fatu ta k'araso bed din tana mata sannu riketa tayi tanà mata sannu ganin ba abunda zata iya mata ne ya tsata fashewa da kuka tace " don Allah SONA ki tashi karki mutu ki barni, da sauri ta kwantar da ita tayi saurin fitowa don kiran Momy"duk ta rikice sai kuka take ,domin ba abunda yafi rikita ta kamar taga wuni nata bashi da lafiya" Fitowa tay cikin sauri tanà kiran Momy! Momy!! Momy!!! Karo sukayi da Saif dake kokarin haurowa, kamata yay ganin yanda tabi ta rikice sai kwalla takeyi, jikinsa ta fad'a tare da zakin kuka me cin rai, shima cikin rikicewa ya dago ta daga jikinsa yace........ 07061204735 *Share fisabilliah Habibaty* 🥰 [1/21, 8:32 PM] +234 706 120 4735: 👧🏻 *MIJIN YARINYA*👧🏻 I just published "page 20" of my story "MIJIN YARINYA". https://www.wattpad.com/1180574802?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=Asfats&wp_originator=LEMXdRU%2BTYD5WtvdKSlQd1etrGXQav9hhKMWw3Fgi%2BiE8YDnpSJ0qV4wvlxzVNox2iGMXAfm2mmuvnIHsf5NBKcTrjhgcCm8wnlPDNygE9lLiH5Rk%2B2AizDDU3LBjJzt Vote comment and sharen *Story and written* *By Fatima Mrs Ahfat* *ELEGANT ONLINE WRITER'S 📚* *Bismillahir rahmanin Rahim* Page 20 __________________washe gari karfe 7 Saif ya fito daga part dinsa cikin shirinsa sai k'amshi yake zubawa, direct parking space ya wuce ya shiga motar sa, yabar gidan don dubu su Momy a asibiti" Driving yake hankali kwance wayarsa ta fara ringing   yana dubawa yaga Ruky ce dan tsaki yayi da k'amar bazai daga ba sai kuma yay answering call din yace " Hello" Cike da shugub'a tace " barka da safiya sweetheart da fatan kana lafiya?" yace " lafiya k'alau ya mutanen gida" Alhamdulillah" Please inason mu hadu akoi mgnr da zamuyi idan ka amince please karka ce a'a" ta kare mgnr cikin sigar jan hankali da yauda ra" Yace " wace irin mgn ne haka da har sai nazo bazaki iya fad'an tanan ba?" Tace " don Allah fa nace" Okay ba damuwa sai dai nan da la'asar domin akoi abunda nake yanzu"toh shikenan ngd ina jiranka..bata kare mgnr ba ya kashe wayar sa" yana shiga  asibitin parking yay  direct room din da  su Momy suke ciki ya shiga da sallama, Fatu dake zaune kan kujera ne ta amsa masa sallamar tana kallonsa, sanye yake cikin wando jeans black and white T_ shirt sai farin face cap dake kansa, yay matukar k'yau sosai, a hankali tace" sannu da zuwa Yaya ina kwana" Dan ya musa Fuska yay ya amsa a dak'ile, ya zauna a gefin gadon" ganin yanda yake ta basar wane  yasa itama d'aure fuskar ta" Fuska d'aure yace" ina Momy da SONA take?" Sanda ta dauki 5 second kafin  a hankali tace" Momy taje duba doctor, SONA kuma na toilet' Tabe baki yay yace " na aza ai bazaki yi mgn ba bara kunya k'awai" Tace "Hmmm Yaya kenan ai rashin kunya kam ba wanda bai dashi k'awai dai kowa na b'uye nashi sbd saro ba don tsoro ba, ta karishe mgnr tana me burgud'a masa baki" Zaiyi mgn kenan SONA d'ata fito daga toilet tace " sannu da zuwa brother' Murmushi Kawai ya tsakar mata yana mai wasawa Fatu harara, zama tayi a gefin bed din tace" ina kwana?" Lafiya k'alau ya jikin?" Alhamdulillah naji sauki sosai" Momy ce ta shigo d'akin tace "Babana harka tashi?" Murmushi yayi yace " eh Momy ina kwana, tace " lafiya kalau" ya mai jiki?" Alhamdulillah jiki yayi sauki sosai, yanzu za'a sallame muma domin nayi mgn da doctor" Tom k'awai ya fada doctor Aliyu ya shigo d'akin da sallama" sallamar suka amsa, hannu ya mikawa Saif suka gaisa, kallonsa ya maida kan SONA dake kallonsa, suna had'a ido ta sun kuyar da k'anta, murmushi yay yace " ja jikin, alhamdulillah ta basa amsa a ta kaice" Yace " masha Allah ki shirya Allura zan miki, da sauri ta dago da kanta sukayi ido biyu, marairai ce Fuska tayi tace " ni dai na samu sauki basai ammin wani Allura ba, na bar maka k'yauta" Yana murmushi yace " no sai fa na miki" Kukan shugub'a ta fashe dashi tace " ni dai wlh banaso" Dariya yayi yace " okay kiyi hakuri sarkin shugub'a da wasa nake miki, murmushi tayi tace " wlh har naji dad'i" Dariya su Momy sukayi Amma banda Saif dake lasar wayar sa" Sallamar su yay a tare suka fito daman sun gama shiryawa, rakasu yayi har  Motar su,sanda yaga tafiyar su kafin ya koma ciki" Direct gida suka wuce, suna parking dukan su suka shige cikin parlor, dai yayi da saukowar Daddy Yana murmushi yace " my daughter ya jikin?" Murmushi tay tace " alhamdulillah" Masha Allah, gaishe shi Fatu tayi ya amsa cikin sakin fuska yana tambayarta ya jikin SONA tace" da sauki sosai" toh Allah ya kara sauki ya kare na gaba" da amen suka amsa, tare da mikewa suka haura sama" Daddy yace " wai son yaushe zaka fara aiki ne?" Murmushi yay  yace "daga gobe insha Allah" toh Allah ya kaimu nidai bari na wuce office sai na dawo" Momy tace " breakfast fa?" No karki damu zanyi a office" tace " please ka tsaya bari na had'a ma mai sauki" Murmushi yayi yace " no akwai meeting da zauna yanzu" okay Allah ya bada sa'a" Da amen ya amsa tare da ficewa daga parlor, mikewa tay itama ta haura sama" Suna shiga bedroom Fatu ta fada toilet tay wanka ta fito ta shirya cikin dogowar riga ta atampa sai k'amshi take zubawa, kallo SONA tayi tace " kema kije ki zuba ruwa zakiji dad'i sosai, ni kuma bari naje naga me za'a mu hada breakfast" Okay thank you so much dear" Nifa malama ki dinga min yaren da nakeji ki daina min wanan yaren" Murmushi tayi tace " toh shikenan kema ai zaki dinga ji kwanan nan, ngd sosai toh" Murmushi k'awai ta fita daga dakin direct ta wuce bedroom din Momy, da sallama ta shiga, amsawa Momy tayi tace " my daughter" Fatu tace " me zamu girka?" Murmushi tay tace " muje kitchen muyi abu mai sauki tunda rana ya d'aga" Wucewa kitchen din sukayi, ferfesu kaza sukayi sai kuma indo me da kwai, suna gamawa Fatu ta jera komai a dining, Momy tace " kima Yayan ku mgn da SONA su sauko" tom Momy, bedroom dinsu ta fara shiga tama SONA mgn kafin ta wuce na Saif, a hankali ta tura kofar parlor ta shiga da sallama, ba kowa a parlor hakan ya sata wucewa bedroom dinsa kai tsaye, turu kofar bedroom din tay ta shiga, a zaune ta kalleshi yana danna laptop dinsa,  dago da kansa yay jin an bude kofar anshigo ko sallama babu, suna hada ido ta wani dauke kanta, shikuma hada fuska yay yace " uban me kikazo min a daki ko sallama babu?" Harara ta wurga masa tare da murgud'a masa baki tace " Momy ce tace na fad'ama ka fito kayi breakfast, shiyasa ka ganni inba haka ba mezan zo na maka" Kallonta yay daga sama har k'asa yace " ke zonan" Uban me zan maka, a fusace yace " ke har kin isah ina mgn kina mgn" Tabe baki tayi tace " wanan dai ka ta d'ama ta fada tare da ficewa daga dakin, ai kuwa saurin mikewa yay yabi bayanta da sauri tana ko karin fita kenan ya....! Share fisabilliah Habibaty 🥰 [1/21, 8:32 PM] +234 706 120 4735: 👧🏻 MIJIN YARINYA 👧🏻 Story and written By Fatima Mrs Ahfat ELEGANT ONLINE WRITER'S 📚 Bismillahir rahmanin Rahim Page 21 ___________ Tana ko karin fita kenan yayi saurin kamuta ta fada jikinsa, yace " wa kikema ma rashin kunya ya fada tare da matse mata bakinta da karfi sanda tayi yar kara" Da k'yar tace " don Allah Yaya kayi hakuri wlh tsubutar bakine, kasan bakin nawa baya iya yin shiru shiyasa, amma don Allah kayi hakuri muje kayi breakfast kar yunwa ta illa taka k'aji ko" Tureta yay yace " idan kika sake min rashin kunya wlh sai na miki dukan tsiya" Zaro ido tayi tace " k'ai k'ai Yaya duka fa Allah ya tsareni ai duka kam na wuce wannan ai yanzo" Yace " me kikece ?" Ya fad'a tare da matsota" Tace " a'a Yaya nidai kai abunda nace shine kanka naja shiyasa nake yinka, tana fad'ar haka tafice da gudu ta barshi, Shima binta yay suka fito parlor, kara sawa dining din tay tace " gashin fitowa" ta fada tareda zama kan kujera kusa da SONA domin harta fito" Kara sawa shima yayi ya zauna suna hada ido da Fatu ya wani zabga mata harara, ta masa murmushi" Suna gama cin abincin ya kalle Momy yace " Momy nasamo mata school din d'aya dace ta shiga insha Allah gobe sai SONA ta kaita" Murmushi Momy tay tace " okay thank you my son" Murmushi yay yana kallon Fatu dake kallonsa tana murmushi" Shugub'e Fuska SONA tay tace " ni kuma Yaya?" Eh ya fada atakaice"inaga ai idan ka kaita zaifi tunda kai kayi komai" Harara ya wasa mata yace " idan ba zaki kaita ki bari, yana fad'ar haka ya mike ya bar wajen" Binsa da kallo k'awai Momy tay tana murmushi,ta mike tare da cewa" karki manta baki sha maganin kiba SONA" Okay Momy yanzu kuwa zansha" mikewa Fatu tay ta tattara kwanukan abincin ta kai kitchen ta dawo SONA tace " sannu da aiki" Murmushi tay tace " yawwa tashi muje kisha maganin ki naga alamun baki son shan magani" Murmushi SONA tay tace " naga Alamun halinku d'aya da Yaya idan yasa mutun a gaba ya shiga uku" Dariya Fatu tayi tace" rabani da wanna masifar" Dariya gaba dayan sukayi suka haura sama" ****************Bangaren Ruky kuwa wani irin farin ciki ta tashi dashi cikin ranta domin Yau abunda ta dad'e tana nema zata sameshi" Bayan sunyi waya da Saif yace mata zaizo la'asar ta mike daga kwanciyar da take ta bud'e wardrobe dinta ta fitoda wani doguwar riga ta lace me kyau, ta feshe shi da turaren da Boka ya bata tana murmushi ta ajiyeshi gefe" Fitowa parlor tayi ta samu Anty na gyara wa su Addul takalmin su zasu tafi school, zama tay tace " sannu da aiki Anty" Tabe baki tay tace " sai yau aka ga daman yimin sannu?" Murmushi tay tace " ah ah Anty kiyi hakuri abun bai kai haka ba" Bata ce komai ba taci gaba da gyara su, tana gama shiryasu ta musu addu'a driver ya fita dasu suna mata bye ² kallonta ta maida kan Ruky tace" Uban me kike so naga kin min k'uri da ido?" Murmushi tay domin yau dinnan tana cikin farin ciki kome zakace mata bazata damuba" tace " uhmm daman zanyi bako ne inason na masa girki" Hmmm ba gaki ga kitchen dinba sai kiyi" Eh toh daman dai ni dai ban iya girki ba shiyasa na tambayeki, tsaki Anty taja tace " ga ranan tazo ai abunda nake fada mikin kenan, kin girma baki san kin girma ba, kin kai 25 year amma ko rice baki iya girkawa sai dai a girka a baki" Haba Anty ki taimakamin mana wlh girkin nada muhinman cine nayishi" Mikewa Anty tayi daga zaunen da take tace " ni ba abunda zan miki kije zulai ta kwoya miki, ni aiki zan tafi" tana fad'ar haka ta haura sama" Harara ta bita dashi tace " aikin banza girki dai sai nayi koma na cika burina" Zulai! Zulai !! Zulai!!!" Ta kwalawa mata kira, jiki na mari zulai ta karoso tace " gani ranki ya dad'e" Sanda ta harareta tace " ina son ki girka min joluf rice and pape chicken, nan da karfe 3 ki tabbatar kin gama" Tom insha Allah cewar zulai" Mikewa tay ta wuce bedroom dinta, tana shiga wayarta ta dauka ta kira Sumy bayan sun gaisa tace " yaune fa mutumin zai zo" Wow da gaske?" Kice yau kuma kina da babban bako kenan?" Tana murmushi tace " sosai kuwa gaskiya yau ina farin ciki mara misiltuwa" Allah K'awata yaka mata ace nazo na tayaki farin Cikin yau dinan ,kinga nima sai mu gaisa dashi tunda ban taba ganin sab'a" Dariya Ruky tay tace " hakane kuma fa k'awa, sai kinzo inanan ina jiranki" Tom shikenan sai nazo" Sallama sukayi ta kashe wayarta ta kwanta tanà jiran lkc yyi kawai ta shirya" Sumy kuwa tana kashe wayar tace " hmmm bari naga idan dani yafi dacewa sai dai ki hakura, k'amar yanda kika jefa Yaya na cikin wani hali kema sai kin d'addani hakan" ************** Bangaren Saif kuwa bedroom dinsa ya koma yaci gaba da aikinsa domin Yana son ya gama komai yau, domin yana son ya fara aiki gobe, gashi goben karfe 9 yana da meeting din dazai shiga a'kan cigabar company nasu" Shida gamawa har karfe 3 yana gamawa ya hada comai ya ajiye, toilet kawai ya fad'a, wanka yay tare da d'auro Alwala ya fito d'aure da towel, Jallabiya fari yasa yay Sallah la'asar" Yana gamawa gaban dressing mirror ya tsaya tare da gyara suman kansa ya safa body lotion dinsa tare da feshe jikinsa body spray masu dad'in kamshi, wardrobe ya bude tare da dauko boxers,singlet, da wando jeans blue and white t_shirt wanda aka rubuta Handsome guy a jikin da blue color, ya sanya a jikinsa ba karamin k'yau yayi ba , agogo ya sanya tare da daukan white combs ya sanya, masha Allah saiya kara yin kyau sosai, jikinsa ya tsake bi da turarunruka masu k'amshi ya dauki wayoyinsa da key car dinsa ya fito, domin yana so d'aga gidan su Ruky ya wuce gun Hafiz, Kicibus sukayi da Fatu d'atayi shirin tafiya islamiya" Tana kallonsa sanda gabanta ya Fadi, bata san sanda tace " Yaya ina zakaje haka kayi wanan uban ado haka?" Harara ya bita dashi yace " inda kika aikeni" Tace " don Allah Yaya karka fita" Wani irin kallo ya jefeta dashi yace " yaushe reni ta shiga tsakanin mu haka?" Tace " ah wlh ba wani raini kawai dai inajin k'amar wani abu zai faru" Tsaki yaja yace " aniyar ki ta biki, yana fad'ar haka ya fice daga parlor" Girgiza kai k'awai tayi itama ta fice tana mamakin mesa tunda ta kalleshi gabanta ke fad'uwa" Yana fita ya kira Ruky yace " gashinan zuwa" Ruky data gama shirinta sab ta feshe jikinta turaren Boka tana jiran isowar sane tace " Sumy gashinan fa zuwa" murmushi tay tace " Allah kawo shi Lafiya naga wani irin guy ne kike rawan kafa akansa haka" dariya kawai tayi" A bakin get din gidan yay hon da sauri me gad'i ya leka ganin shine ya tsashi bud'e masa get din da sauri ya shiga, parking yay ya fito daga motar gaisawa sukayi da me gad'i yace " tana ciki ne?" Eh tanan tace ka shigo inka karasa" Murmushi kawai yay ya fara tafiya hankali gaban sa na fad'uwa k'amar ya koma haka yakeji Amma ya d'aure kawai ya shiga parlor da sallama, lokaci daya yaji wani irin shuuuu a cikin kan.......! Mrs Ahfat ✍️ Comment and sharen fisabilliah Habibaty 🥰 [1/21, 8:32 PM] +234 706 120 4735: 👧🏻 *MIJIN YARINYA* 👧🏻 I just published "page 19" of my story "MIJIN YARINYA". https://www.wattpad.com/1179219048?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=Asfats&wp_originator=NThwEb%2FTG8PMhMZYIlqw4PbgiQ72EDZuXFPUzABksO1sd0uGQZgR2ILFG%2FeY2Y0wyExBZ8QbpJwrecPkJcgNlv4CDnKkoXAxMeo%2FpVUOsWswSQlh2dnK1E3GOdroKdLm Vote comment and share *Story and written* *By Fatima Msr Ahfat* *ELEGANT ONLINE WRITERs* 📚 *Bismillahir rahmanin Rahim* *Page 19* __________________ Yace"  meya sameki kike kuka?" Cikin shenshekan kuka take nuna musa dakin su tana tace" SONA zata mutu Yaya "What cewar Momy data fitoh daga bedroom dinta kenan taji abunda Fatu ta fada" Da sauri suka haura saman duk kansu suna shiga dakin suka tsameta kwance kan bed dinta tana faman juyi, Saurin kara sawa kan bed din Momy tay tace " what happen my daughter?"  Nuna mata maran ta tayi da hannu,  yaushe kika fara ciwon cikin?"kasa mgn tayi da sauri Momy tace " Babana dauko key mu kaita asibiti" Okay ya fada tare da ficewa daga bedroom din, Fatu dai sai shenshekan kuka take, kallonta Momy tay tace " ki kwantar da hankalin ki ki daina kukan nan haka, zata samu lafiya ki mata addu'a kawai ki daina kukan nan" girgiza kai  Fatu tayi suka fito parlor, Saif ne ya sauko da key direct parking space ya fito da wani black car suka shiga, binsu Fatu zatayi Momy tace " my daughter kiyi hakuri ki zauna yanzu zamu dawo kinji ko" daga kai tay kwalla cike a idanunta, jan motar yay suka bar gidan" A hanya Momy ta fadawa Daddy suna kan hanya, yace " shima gashinan zuwa" Suna parking da sauri suka fito da ita domin lkcn harta fita cikin hayyacinta, wasu nurse ne suka karbeta da sauri suka shiga da ita emergency room, don bata taimakon gaggawa, suna tsaye kofar emergency din babban doctor ya isa da tsauri ya shige room din, Alluran bacci ya fara mata kafin suka fara aikinsu, 30 minutes suka dauka, kafin suka fitar da ita zuwa wani room din, yayi dai² da isowar Daddy yace " meke damunta?" Karfin hali Momy tay tace " bamu sani ba yanzu aka fitoh da ita" Okay bari naje office din doctor ya fada tare da wucewa, Momy ma wucewa dakin da aka kwantar da SONA tay,  a hankali daddy ya tura kofar office din da sallama ya shiga, wani kyakyawan saura yine  ya amsa mishi sallaman fuska tsake, zama sukayi bayan sun gaisa,  cikin damuwa Daddy yace " meke damun daughter na?" Dan murmushi doctor Aliyu yayi yace " ka kwantar da hankalin  Alhaji ba wani masala sosai bane ke damunta" ajiyar zuciya Dad yay yace " okay ina jinka" Abunda ke damunta ciwon cikine, koma ina ga duk wata tanayi idan period dinta yazu mata, wanan karon ne yazu da masala saka makon rashin shan ruwan ta batayi akai² shiyasa ta samu ciwon cikin yay yawa haka amma insha Allah komai zai zama normal" Nunfarfashi Daddy ya sauke shi a tunanin sa wani babban masalane ke damunta, godiya yamasa ya fita daga office din ya koma room din da aka kwantar da ita, kallonshi Momy tay tace " meke damunta Alhaji?" Zama yay ya fada mata komai,  numfashi taja tace "nima nayi tunanin hakan amma ganin yanda takeyi ne ya daga min hankali, Toh Allah ya bata lafiya nidai bari na wuce gida kafin ta farka, okay Babana ku tafi tare kaga munbar Fatu ita kadai, ni zan zauna ta ita, don Allah ka kula da ita banda cin zali don na halinka" Tsosa keyarsa yayi yana murmushi suka fita daga dakin, Direct gida suka wuce, suna isah bayan sunyi parking Daddy ya wuce part dinsa, shikuma ya shiga babban parlor, Fatu ya gani zaune ta buga ta gume, tausayi ta bashi a hankali ya karasa inda take zaune ya cire ta gumin da tayi,  da sauri ta dago da idanunta tana kallonsa da kwallar data cika a cikin idanunta tana faman yin kuka, girgiza mata kai yayi yace " kukan fa name?" Tashi tayi ta Rungumesa  tace "  Yaya inasu SONA Baku dawo tare dasu bane?" Kokarin cireta daga jikinsa yake domin bazai iya jure rungumeshi da tayi ba, ita kuma kara shiga jikinsa take, da k'yar ya rabata da jikinsa yace " suna asibiti tama warke, kallonsa tay da dan murmushi a fuskar ta tace "Da gaske Yaya?" Eh na taba miki karya ne" Toh mesa basu dawoba?" Ba'a sallamesu ba sai gobe acan zasu kwana" Rike masa hannu tayi ta shugub'e Fuska tace " don Allah nima ka kaini mu kwana tare wlh hankalina bazai iya kwanciya ba ni kadai, don Allah Yaya" Zuba mata idanu yayi yana kallon yanda take mgn a hankali kamar bata son yin maganar, Yayaaaaaaa! ta sake kiran sunan sa tana lungub'e masa fuska tace " ba don niba ka kai ni don Allah" Hada fuska yay yace " dare yayi ki bari sai gobe na kai ki" D'iddire kafafunta ta farayi tana kukan shugub'a" Tsayawa yay yana kallonta, a ransa yace " daman haka yarinyar nan take" Murmushi yayi yace " toh naji zan kaiki sai ki daina kukan ko" Wani gunguma ta masa tanà dariya tace " ngd sosai bari na dauko hijab dina mu tafi, Haurawa sama tayi ta barshi tsaye yana kallonta, tana shigewa bedroom yaja numfashi tare da zama kan kujera" Bata wuce 5 minutes ba ta fito hannunta dauke da wani karamin bags a hannunta tace " muje ko" Kallonta yay daga sama har kasa kayan baccin ne ajikinta sai hijab din datasa iya guiwa" Fuska d'aure yace "ba inda zanje in dai haka zaki tafi asibitin" Kallon kanta tay tace " me kuma nayi?" Je ki canja kayan nan idan zakije idan kuma bazaki tafi ba nayi tafiya ta" Shugub'e Fuska tay tace " na canja me kuma?" Mikewa yayi zai tafi da sauri ta taresa tace " don Allah ka zauna bari na canja mu tafi" Bece komai ya koma ya zauna, da sauri ta koma bedroom din ta canja ta fito, tace " toh yanzu fa?" Kansa ya daga kan wayar sa da yake lasawa ya kalleta doguwar riga ce wanda ta k'arbi jikinta sosai, sai gelen kayan data yafa, bece komai ya ci gaba ta lasar wayar sa kafin yace " jeki dauko hijab dinki" Cikin jin haushin sa ta koma dakin ta sanya hijab ta fito, tace " sai ka duba ai" Kallonta yayi yaga ta wani hada rai murmushi yayi yace " idan baki saki fuskar kiba sai na fasa zuwan, murmushi ta sakar masa tace " kayi hakuri mu tafi don Allah" Bece komai ba ya fita ta bishi a baya" Parking space suka wuce, bude motar yayi ya shiga itama ta shiga suka bar gidan" A hanya ya tsaya ya musu shopping suka wuce asibitin, Suna isa direct dakin da aka kwantar da SONA suka shiga, Momy na kallonsu tace " dawowa kukayi?" Yace " eh itace ta masamin sai na kawota, murmushi kawai Momy tayi Fatu tace " ya jinkin?" Alhamdulillah my daughter" Murmushi ta zauna gefin SONA tana kallonta" Sallama Saif ya musu ya wuce gida"    Washe gari...! Share fisabilliah Habibaty 🥰