[6/1, 3:39 PM] Rasheeda S Director: *🌺HAMDAH🌺* *NA* *RASHEEDA S DIRECTOR* _(Book one)_ *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🻠https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* *Free page* *Labari mai tsada farashi mai sauki É—arin ki-ka 200 yabiya miki-ka bukata* *Turo 200 ta wannan asusun bankin 3170524141* *Rashida Salihu First bank* *Ko katin waya na MTN 200 ta wannan Number 08034690723* *tsiyan nagari mai da kuÉ—i HAMDAH labarine mai tsa da na baku shi a farashi mai rahusa👌ðŸ»* 🅿ï¸?1 Karar tsayuwar mota danaji ne yasani saurin wanke kunfar sabulun Dana goga a fuska ta,namike dasauri na Kama jikin karfen window'n bayi nad'ale saman toilet naleka, karar murna nayi harda d'an tsallena kad'an yarage kafata tawuce cikin toilet, Naduru da sauri nad'au soso nafara wanke jikina da sauri-sauri wani gunma baisamuba nad'au langar ruwan najuye a jikina dasauri naja zanina nad'aura nafita a bayin hijjab nasaka nafita waje da gudu, a kofar parlour mukayi Karo da Aunty Rafee'at salle natuma nad'ale jikin ta natukui kuyeta ina fad'in "oyoyo Aunty Rafee'at" "Ummi dake biye da ita ta ce "ke saketa yadata zakiyi" Sauka nayi ajikin Aunty Rafee'at nad'ale jikin Ummi "oyoyo Ummi na" nafad'a Ina dad'a d'alewa jikin ta, Ummi ta ce "ni da Alla sakeni Sam baki da hankali". Ganin su Abba da Abbu da Mamie da Aunty Jaleela Ya Masa'ud Nusaiba Fauzan da nayi ne yasani sakin Ummi nayi gurinsu a guje nashe ge cikin su kowa Sai da nad'ale jikinsa harda Fauzan da Nusaiba Sai da na rungumesu muka fad'i kasa, Aunty Rafee'at ce tad'agoni a kansu tana dariya tare da fad'in "Kai Hamdah ai Zaki karyasu kefa bakida girma saina jiki ko yaushe Zakiyi girman gaskiya oho" washe baki nayi nace "ai Abba yace saura kad'an nakara girma sai a mai da ni gi da a kawo wa Inna wata kinga yanzu nakusa zama katuwa kamar ke da Aunty Jaleela". Aunty Jaleela ta harareni ta karasa cikin parlourn tazauna tuni su Ummi sun zazzauna Ina rikeda hannun Aunty Rafee'at muka Isa muka zauna, Ya Masa'ud ya ce "ai kuwa saura kad'an kikamo Jaleela 'yargidan Inna" Dariya nakuma tunsurewa da shi nace "da gaske Ya Masa'ud?" Yace "sosai ma" Aunty Jaleela tace "zamu Sami masala da kai Masa'ud i'dan kasa yarinyar Nan tarai Nani". Tafad'a tare da gimse fuska Ya Masa'ud kuwa 'yar karamar dariya yy yace "to da nawa kk fi Hamdah'n" Mamei tace "Kai Masa'ud zaka fara niman ta ko tun amota kk neman ta da sokana kaid'in danawa kagirme tan" Masa'ud yace "haba Ammi karkisa ma taji dad'i ta da d'a d'aukar kanta wata babba, yarinya shekara shabiyar nabaki dan haka kidaina d'aukar kanki wata babba" Aunty Rafee'at ta ce "kafad'i kwanakin da ka Bata da kanka kwana shabiyar ba" Ya ce "Allah Aunty Rafee'at kinga wannan yarinyar ko gyanbo Yabata lfy sabo da tsabar son girman ta in da itace gaba da ni narantse da kullum d'aukar bulala za'tayi tace zatarika yimin duka" "Yanzuma kayi abun dukan Mana kaga ko bazan ma hukun ciba" Jaleela tafad'a" Inna ta ce "to jarababbu masu ganin hanjin juna kun iso ba" Ya Masa'ud ya ce "Eh mun iso Inna'r korafi" Inna tace Kai Masa'udu kafita a'ido yo shed'anan ci zaka yimin ja'irin yaro kawai" "Wlh mutum koyayi marmarin yazo yagan kima da zaran yazo da masifa Zaki karb'e shi garama nakoma inda nafito" Masa'ud yafad'a Yana kokarin mike wa, Inna ta ce "maza ad'au hanya" Ya ce "ba'inda zani tunda bakisan yadda mukayi muka had'a kud'i da Abdullahi muka gina gidannan ba ganin gari kawai zanyi nadawo nabaje" Abba ya ce "Kai Masa'ud kaci kaniyar ka uwar tamu kk fad'awa haka" Ya Masa'ud yy dariya tare da fad'in "Abba wannan tsohuwar tafiye mita daga zuwan mutum koruwa Bata bashiba tafara balbaleshi,garama naje waje abina" Yafita Yana dariya. Inna ta ce "yara sai iya bakin magana tun da kuka kwaso Lantai kunshiga uku kud'inama da tamutu dashi Dan siya hargi da tazo takarb'i daddawata girma da arziki harna murtala shida na'ai'ka barb'a tayab'a min banzan magana". Murmushi Mamie tayi tareda girgiza kai zuwa nannan lokacin Bata da muwa da duk abin da Inna zatace a kan mahaifiyar ta tun kimanin shekaru talatin da suka wuce Inna take nanata wannan maganar harkuma yau Bata fasaba tun tana damuwa harta cire abun aranta. Abbu najin Inna tafara wannan maganar saiya zaro kud'i a aljuhun sa yamikawa Inna yace "Inna ga kud'in daddawar taki" Karb'ar kud'in tayi tawurgashi gefen kujerar datake Kai tace "yo anrigada an kuntatawa maishi". Bb dai Wanda yatan ka Mata. Bayan gaishe gaishe da ya gudana Hira yabiyo baya, Ni dai bakina yaki rufuwa sabo da murnar ganin iyayena da 'yan'uwana Ina like a jikin Aunty Rafee'at Dan munfi shiri da ita Aunty Jaleela Kam takame can gefe sai lasar waya take idan nayi magana ta harareni waini nafiye magana Niko namurgud'a mata Baki dan bama shiri da'ita, Sai da lokacin sallah yy kafin su Abba da Abbu suka fita, Aunty Rafee'at ta ce "Hamdah zomuje d'akinki nayi sallah a can ina dai bb datti" dariya nayi na ce "habadai Aunty Rafee'at ai kullum saina gyara d'akina harfa turare nake sawa ko yanzuma muje kiji kamshi" Najanyo hannun ta Muka shige d'akin Aunty Rafee'at tace "ah lallai Kam 'yargidan Inna ta'iya gyara" Dariya nakumayi cikeda Jin dad'in yabawar da Aunty Rafee'at tayimin, Bayan munyi sallah muka zauna bakin gado Na ce "Aunty Rafee'at wannan zuwan Kam kwana zakuyi ko" tace "a'a yau zamu koma" b'ata Rai nayi naturo Baki gaba na ce "yanzu tafiya zakuyi to Nima saina biku" Tace "a'a kibari sai lokacin bikin Ya Salim saikuje da Inna" Nabud'i Baki zanyi magana sai Aunty Jaleela tashigo tawuce tashiga bayi tayi alawala tafito tahaura kan sallaya. A can parlour bayan dawowar su Abba daga masallaci a parlour suka tadda Inna su Ummi da Mamie Nusaiba Fauzan kuwa suna d'akin ba'i dake Nan cikin parlourn,su Abbu suka zauna sunad'an tab'a Hira, Abba yanisa ya ce "Inna adad'a sa Ido a kan Hamdah da kyau kinga yanzu tanakan tasowa Dole akara sanya Mata Ido" Inna tace "yo kana nufin kace tarbiyya ce ban iyaba ko me? ba Hamdah ba Kai kanka Nan ni na tarbiyan tar dakai" Abbu ya ce "a'a Inna ba abin da yake nufiba kenan" Ta ce "to banason iyashegin banza da hofi tarbiyyar danake baiwa yarinyar Nan ko ku baku Isa kubata irin shiba" Hakuri suka shiga baiwa mahai fiyar tasu harsaida sukaga ta sauko. Bayan sallar la'asar suka fito domin komawa gi da kamar yadda duk karshen wata suke tattaro iyalen su suzo suwuni wa Inna da yamma sukoma. Harsai da naga tashinsu kafin nakoma ciki. Yau lahadi damisalin karfe 1 narana aka tashemu a islamiya muka fito da ga cikin makaran tar wata lambun tumaturi da ke gefen makarantar muka nufa aguje Rabi nafad'in "yaukam ni zanfara ban ruwannan tunda ke jiya kk fara" Na ce "ai baki isaba, Baba na lambu ni zaka fara bani tiyon" Dai-dai Nan muka shiga cikin lanbun tasaman tumaturin mukarika bi duk muka tattake tumaturin. Cikin hanzari dattijon dake ban ruwa wa kayan lanbun sa yajuyo kafin yy wata magana tuni muka wafce tiyon da ke hannu sa inaja Rabi naja na ce "garama kisake Dan wlh ni zan fara" Ganin yadda muketa faffasa masa tumatur yasa Baba na lambu kwatar tiyon da sauri a hannun mu ya ce "ke Rabi'atu barta tafara yau gobe ke Zaki fara" tsalle nayi ina murna na nad'e hijjab Ina natattareshi narayata shi tabaya na nad'e kafar wando na, Baba na lambu yamika min tiyo narika bin layi layi inayiwa kayan lambun banruwa inayi Ina d'an salle sabo da hakan bakaramin burgeni yakeba ko agida ne idan naje wanka saina b'ata lokaci Ina wasa da ruwa kafin nayi wankan. Sai da nazaga d'an madai-daici lanbun tas da ruwa kafin nazo namika Mata tiyon inayima dariya nariga ta. Itama takarba kamar yadda nazaga lanbun itama Sai da tazaga shi kafin tazo tamikawa Baba na lambu tiyon sa, Ya ce "to maza a yi gida Kuma saigobe". Mukace to muka fita tayi hanyar gidan su Nima nayi hanyar namu gi dan, Tunda nad'au hanyar gi dan nafara Jin kirjina yafara bugawa Dan nasan yanzu karfe 3 tayi mu da aka tashemu tun karfe 1,a bakin get natsaya naleko kaina can nahango Fatu tsaye tana shanya kan igiya da sauri nashigo ganina yasa Fatu bud'e Baki za'tayi maga nayi saurin d'aura hannu na kan baki na nayi Mata alama da tayi shiru Na karaso in da take Cikin kasa da murya nace "Fatu Inna tana d'akine ko waje?" Ta ce "tana d'aki" Da sauri nawuce ta nanufi kofar da zai sadani da cikin gi dan nanma Sai da naleka natab batar da Bata tsakar gi dan kafin nashiga cikin sand'a, nashige cikin parlour dasauri nashiga d'akina. Numfashi nasauke Allah yasoni yau da Inna taga shigowa ta da ta taramin jama'a, Natub'e hajjab Ina nashiga bayi alawala nayi nafito nagabatar da sallar azahar Ina idarwa ko takan abinci banbiba nahaye gado narufe idanuna, nayi hakanne sabo da idan Inna tashigo tayi zaton tuntuni nadawo,har bansan sanda bacci yad'aukeni ba. "Hamdah Hamdah Hamdah" can cikin bacci nakejin kiranda Inna taketa faman laftamin juyi yanaji cike da Jin da d'in baccin da nake nadad'a gyara Kwan ciyata. Inna taturo kafa tana fad'in "Kai Allah wadaren naka yalalace Wai ace yarinya bata da aikin yi sai bacci dubi uniform in ma ko cireshi batayiba sabo da tsabar lalaci" Dai-dai Nan Inna ta'iso bakin gadon tad'aka Mata duka abaya. Firgigit nafarka namike zaune da sauri Ina mussuke idanu, Inna tace "Mike da Allah bakida aikin yi sai bacci taya jiki zaiyi kwari kullum kina tafiya lagwai-lagwai kamar lagwani". Turo Baki gaba nayi "to mezan Miki idan natashin?" Tace "ko shara kije kiyi ai dai yafi kwanciyar Nan Kuma gashi almuru ta gabato inba so kk ki kwashi bakaken aljanu ba" "Kai Inna Dan Allah ni kibarni nayi bacci na baga Fatu ba ai ai kintane basai tayiba ke bakya kaunar kiga mutum nahutawa saikin kwakulo Masa wani aikin." Inna ta ce "kinci gidan ku yo dan da maiyi saike kizauna bazaki tab'uka komai ba sabo da son jiki irin naku na 'ya'yan yau" Baki nakuma turowa gaba namike tsaye, Sam matarna Bata kaunar taga mutum nahutawa kullum tafison tarika ganin mutum tsaye saikace wani soja. nashige bayi nagara murfin kofar bayin da karfi, Inna tafice ad'akin tana cigaba dafad'in "iya shegen banza dan da maiyi saike kizauna bazakiyi ba" Tub'e uniform nayi nayi wanka had'eda alawala sannan nad'auro towel nafito, Ina idar da salla namike nasaka Kaya yafito sakar gida. Nan na'iske Inna zaune kan tab'arma tana Jan jarbi wuceta nayi naje kicking nazubo a binci nadawo nazauna gefen ta nafara cin a bincin. Sallama akayi dukan mu muka d'ago Rabi ce takaraso inda muke ta gaida Inna can kasan makoshi Inna ta'amsa gyara zamata nayi na ce "Rabi zauna muci" Ta ce "a'a nakoshi dama nazone kirakani kasan layi Mama ce ta'ai keni" Nace "to Bari nakarisa cin a bincin saimuje" "Kije gidan uban wa? Ke Rabi tashi kib'ace min da gani yo nizaki kawo wa iyashege kizo kirika kwasar yarinya kina kaita layi-layi salon kiyab'amin kashin kaza a gari a ce ban'iya tarbiyya ba haryakai kunnen ubanta to bb inda zataje tashi maza kitafi" Inna tafad'a tana nunawa Rabi hanya, Rabi tamike tafita Nace "haba Inna meyasa kk yin hakane Dan Allah kawai rakiyar dazan Mata shine yawon?" "Au nazuba Miki Ido kirika yawo a wannan duniyar da mutanen cikinta suka gurb'ace Ina a nan ubanki yasani gaba yana yimin bita a kan ki kamar shi yahai feni,nifa wannan Rabin datake wurga kafa kamar shamuwar Nan Bata kwan tamin a rai ba, yaran yanzu kasaka musu ido ma ya'aka kare bare kakawar da Kai". Ture plt in a bincin nayi namike nashige ciki, Cikin d'aga muyar Inna take fad'in "shashancin banza" Washegari Monday nagama shirina saf nazuwa makaran ta nad'au jakar makaran tana tafito A kafa nahaura makaran tar namu saboda bb nisa saka ninmu, A kofar shiga makaran tar muka had'u da Rabi Dan makaran tar bokon muma d'ayane da ita tare muka shiga, a natashi muka fito Har nad'au hanyar gida Rabi tabiyoni da sauri tana Kiran sunana natsaya takaraso inda nake ta ce "Hamdah Dan Allah kirakani gidan Adda Samira dama can jiya Mama ta'aikeni" Nace "to muyi sauri muje kinsan Inna tasan lokacin tashin mu yanzu idan taga ban koma gi da a lokacin ba zata biyoni" Ta ce "tom" Muka juya dasauri muka d'au hanyar gidan yayarta a kafa mukarika tafiya ga gidan da uban nisa Sai da muka gaji tilis kafin muka Isa gi dan aikuwa mukayi rashin sa'a Bata Nan haushi kamar nayi ya wahalarmu ta banza ko zama ban Bari munyiba nace mukoma Dan gabad'aya hankalina yakoma gida,haka muka Kuma dakawa da kafarmu bakaramar gajiya nayiba saijan kafa nake sabo da tsamin dakafar yy ga cinyoyina dasuke gogar juna sai zugi sukeyimin dakyar muka karasa gida. Atsakar gida na tadda Inna da mayafi akanta Baki tabud'e tana Bina da kallo nikuwa nawuceta nashige cikin parlour da sauri tabiyo bayana tana fad'in "Mezan gani haka ke Hamdah wace irin tafiya naga kkyi" salati tashiga yi tana tafa hannu tare da fad'in "nashiga uku ni A'i wani al gungumin kk had'u dashi yy miki wanna irin zaluncin Yau yankaki zanyi kafin ubanki yazo yakarasa ki Ni tunda naga lokacin tashi yy Baki dawoba hankalina yakasa kwanciya ashedai darabon ganin bakin ciki shikenan kinjamana abun fad'a a gari". Ido naware Ina kallon Inna cikeda mmk Saikuma nabi jikina da kallo nakuma mai da dubana kan Inna da taketa buga kirji da sharb'e hanci,tana fad'in yankani zanyi,sorone ya lullub'ene lokacin da nagane abin da Inna take nufi, Inna kuwa kwad'awa Fatu Kira tashiga yi tana fad'in tazo Mata da wuka, Kara nakwalla tareda tuma tsalle narika zaga cikin parlour Ina fani "Fatu karki kawo wlh Inna banyi iskan ciba karki yankani" Inna tarikoni tace "fad'amin d'an gidan uwan wayene shi?" Na ce "wlh Inna babu kowa naraka Rabi ne gidan addan ta akafa shine kafata yakemin zafi" Numfashi Mai karfi Inna tasauke saita sakeni ai da gudu nashiga d'aki Ina waigen kofa ko Fatu nazuwa da wukar. Inashiga d'aki nahaye kan gado shigata baifi da minti 10 ba Inna tashigo d'aukeda plt, nasan za'ayi haka Inna wata irin mutum ce tanada fad'a yanzu zatayimin fad'an idan taga nab'ata Rai zata biyoni ta lallab'ani Amma fa bashi zai Hana anjima takuma balbalamin masifa ba Kuma Bata son wani yayi min,kullum maganar Inna d'aya ce a duk san da tatashi yimin fad'a sai tace narufa Mata asiri ta dankani hannu iyayena ko gidan mijina lfy,abun da kesa Inna fad'ar haka tun akan wata 'yar makotan mu da tayi ciki a waje shikenan Inna tasinke kullum a cikin tsaro da barazanar ta nake. Plt maid'aukeda a binci ta'aje tazauna gefena tace "tashi kici takwara ta kinsan zama da yunwa bb kyau......... Mommyn Twins ce [6/1, 3:39 PM] Rasheeda S Director: *🌺HAMDAH🌺* *NA* *RASHEEDA S DIRECTOR* _(Book one)_ *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🻠https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* *Free page* *Labari mai tsada farashi mai sauki É—arin ki-ka 200 yabiya miki-ka bukata turo 200 ta wannan asusun bankin 3170524141* *Rashida Salihu First bank* *Ko katin waya na MTN 200 ta wannan Number 08034690723* *tsiyan nagari mai da kuÉ—i HAMDAH labarine mai tsa da na baku shi a farashi mai rahusa*👌🻠~wannan page É—in na sadaukar dashi wa tsohuwa kakata Innar mu tsohuwa mai ran karfe madubin Director family~🥰🤗 🅿ï¸?2 Huf namike Dan dama yunwace sur cikina Sai da nafara cin a bincin kafin Inna tafita, Ina gamawa naje nawanko hannuna nadawo nakuma Kwan ciya. Muryar Inna naji tana rafka Salati sai kuma Magana narikaji kasa-kasa da sauri namike zaune Jin muryar goggo Hauwa da a lamun fitar sautin kuka, Cikin hanzari nadiro a gadon nafito, Ido naware ganin goggo Hauwa shin fid'e atsakiyar parlour'n sai numfashi take fiddawa d'aya nabin d'aya nakuma Kai dubana takasa inda take kwancen dafe kirji nayi ganin jini nafita tacikin zanin ta, Inna tace "Subhanallahi mezan gani ni A'i shekenan tayi b'ari" A binda Inna naji take fad'ane yasani mai da duba na gareta dakyau, "B'ari" nanatata kallamar a raina, Inna ta dubi Fatu da yanzu shigowar ta ta ce "yimaza kije ki taro Mana Mai a bin hawa mutafi asibiti" Da sauri Fatu tafita Inna tashiga d'aki tafito da zani a hannu tazo kanta tana kokarin canza mata zanin, Kara nakwalla lokacinda Inna tamirgina goggo Hauwa ganin yadda jini yakwanta a'inda ta kwanta nayi kan gaggo Hauwa ina fad'in "wayyo Allah goggo Hauwa karki mutu" Fatu tashigo dasauri tace "Inna nataro Mai abin hawan" Inna da Fatu su suka d'aga goggo Hauwa suka fita da ita nabi bayansu dasauri Inna ta ce nakoma gida suka haye a bin hawa suka tafi asibiti ina shiga gi da d'aki nawuce Dan gabad'aya ganin jinin Nan yatsora tani. Sai yamma Inna ta dawo inajin da wowarta nafito Dan tun tafiyar su dana shige d'aki bankuma fitowa ba, Na ce "Inna inasu goggo Hauwa'n?" Ta ce "tana gidan ta nabarsu da Fatu zata zauna tayi Mata bakwai kafin tadawo" Na ce "Inna harciwon b'arin tan yawarke?" Kai kawai tagyd'a min,harna juya zan fita sai nadawo dasauri na ce "Inna kikace Fatu saita kwana bakwai kafin tadawo?to waye zai rikayin wanke-wanke da shara da girkin?" "Ke Mana bagakiba ke aikin me kk ke Zakiyi tayi kafin tadawo". Jinayi kamar Inna tasa komin dutsai a ka, shara da wanke-wanken Nan basonsu nakeba garama girkin inason yi kodun nayita motsawa Nace "Inna duk nikad'ai cap yaushe zan iya". Nafad'a Ina tura Baki, Ta ce "ai dama ba Wanda a ka haifeshi da iyawa kowa Sai da yazo kafin ya'iya haka Zakiyi har ki iya uwar 'yan sonjiki" "Ni dai wlh Inna bazan iyaba kice Fatu tadawo kawai tunda kince ciwon b'arin goggo Hauwa'n yawarke" Dasauri najuya nashige d'aki, "yarinya sai shegen son jiki kullum kina gado kamar Mai kar yaiyen baya". Cewar Inna inajin ta nidai nayi shigewa ta d'aki. Washegari da safe Inna tashigo d'aki inajin shigowar ta nayi saurin rufe idanuna tazo tashiga bubbugani tana fad'in "ke Hamdah Kin mance kinada makaran tane Baki tashi kinje kin d'aura a bin Kariba gashara da wanke-wanke ma kinsan dai Fatu batanan dai ko" Da sauri namike zaune "Inna nayi latti fa" tace "yo shine kk kwance dan siya" Huf namike nasauko a gadon nashige bayi Dan gudun kada takuma kawo zancen wanke-wanke da shararnan. Ina gama shiri nafito a kicking nasami Inna harta had'a a bin karyawa tazubo ta mikamin Ina kammala ci tami komin naira 50 nakarb'a inata murna nayi waje. Karfe 12:00 muka fito daga aji Ina shiga gida Inna tace nayi maza natub'e nazo nayi shara nasan dai batada lfyr baya bazata iya sun kuyoba, ranar duk wata kiuyata Sai da Inna takure Dan kuwa a kaina tatsaya har Sai da nayi sharar, Ina gamawa naci a binci da sauri nayi Shirin isalamiya natafi tun lokaci zuwa isaliyar Bata yiba, Gidansu Rabi naje nad'au Kota mukayi lanbun Baba na lambu,a can mukayita wasanmu har Saida mukaji haya niyar d'alibai kafin muka nufi makaran tar Afilin makaranta tar muka tadda d'alibai, Bud'e Baki nayi Dan gabad'a namance yauce ranar karb'ar hutun mu, kwata-kwata banji dad'in hutun Nan ba Dan tanan ne kad'ai nake samu nafito nayi wasana haka nakoma gida Raina ajagule. Ina zuwa kofar gida naga wasu maza su biyo tsaye nazo zan wucesu d'ayan ya ce "am da Allah gidannan Zaki shiga?". Da kai na'amsa Masa Ya ce "yauwa kice ana sallama da Saleem". Juyawa nayi zan shige sai d'ayan ya ce "am yasunan ki?" "na mance saina tanbayo" nafad'a tareda shigewa ciki Ina kunku ni "sun Sani gaba saiwani tanbayo yi sukeyi min sai kace wasu 'yan jaridu toni dasuke cewa nayi musu sallama da Ya Saleem so suke naje Bauchi'n nakira wo musu shine ko me". Ina sakaina ciki naja natsaya da mmk nake kallon sa ko yaushe yazone oho Yana zaune kan taburma Inna na gefensa kan kujera sai juya invitation card take a hannun ta, Baki nawashe "la Ya Saleem Ashe kazone shiyasa wad'an can gar da yen sukece na kirawo musu kai" Da sauri na Isa Inna suke Nad'au iv Mai d'aukeda sunan Saleem Abdallah and Na'ima, Baki nakuma washewa "la sunan matarka kenan Ya Saleem" Wani kallo yy min dayasa ni saurin suke bakina, Inna tace "to Mai sunan Malan madadin kazo da goro karaba wa a bokan ar ziki kazo da wad'an Nan takar dun, yanzu Taya zantu rawa makota ta kardar nan ai sai dai nasai goro na raba musu". Adakile ya ce "ai dama wanna ba naki bane na jama'an nane" Yasaka hannu a aljuhu yazaro kud'i yamika mata yad'aura da fad'in "gashi saiki siye goron kiraba wa jama'ar naki" Da sauri na ce "haba Inna ga abun 'yan gayu kice wani goro ni barima naje gidan su Rabi nanuna mata" Na a je jakata najuya da sau ri. "Ke zonan!". A han Kali najuyo nazo d'an nesa da shi hannu yamika min a lamar na ba shi Mika Masa nayi kafin yakar b'a nasake yafad'i kasa najuya cikin tura baki na sallake kafar sa d'aya da ya mikar da shi da sauri Inna ta janye kafar ta ganin namiko kafata nayi bal da jakar makaran ta ta nashige ciki. Inna tabi bayan ta da kallo tana girgiza kai Yun kurin mikewa yashiga yi Inna ta ce "rabu da ita Mai sunan Malan in dai Hamdah ce bakaga komai ba". "A rabu da ita kenan tayi a bun da take so waini wanna yarin yar yaushe ne zata gyaru". Ganin yamike tsaye yasa Inna saurin mike wa Ta ce "yo Hamdah'n nawa take ai sai hakuri idan tagirma duk wad'an Nan a bubuwan bazata Rika yin suba". Sun kuyawa yy ya kwashe iv in sa yy gaba Dan yasan idan a kan Hamdah ce komai za a ce bayar da Inna zata yiba. Uniform in jikina natub'e na shiga bayi,duk kiuya ta ina son wanka sosai kodun nayi wasa da ruwa ina gamawa nafito nasaka Kaya na nufi waje, kamar Inna jira take ta ce na d'au tsintsiya maza nayi shara i'dan nagama Kuma nayi wanke-wanke, kamar na kur ma ihu haka naji. Tunda dare yy nafara tunanin gofe fa asabar ce bb makaranta gashi an ba da hutun Islamiya gobe Kam nasan Inna saita kwakulo duk ai kin gidan Nan ta jibgamin. washegari dasafe inata zuba idon ganin Inna zata shigo shiru yau Kam nasan makara tayi har bacci yad'au keni. Saida Rana yafito tarr kafin naji motsin ta Jin a lamu zata shigo d'akina sai na yi saurin sauka a gadon nashiga bayi, Inaji tashigo tayita surutu tafita ina kus na dad'e sosai Sai da nayi wasan ruwa kamar yan da nasaba kafin nafito, Ta window nale kata nagan ta a kicking, Hijjab nad'au ka nafito a han Kali nasa kafa zan fita daga cikin parlour sai ganin ta nayi tana kokarin shigo wa "yauwa da ma zanje nataso ki kenan ga wanke-wanke can nahad'a Miki je kiyi". "Inna kibari sai an Jima Mana nifa sanyi nake ji". ta ce "wuce da Alla wani sanyi a ke da Zaki ce kinajin sanyi" Zun b'ura Baki nayi tawuce gun wanke-wanken na rataye hijjab Ina a kan igiya nafara wanke-wanke'n Inna sai Karo min wasu take tana fad'in "kigama maza kiyi shara mace batada ai kin da ya wuce wannan". Tana barin gurin da sauri-sauri nawan ke kwanu kan namike nawan ke kafata, nasau ko da ga gun wanke-wanken a han Kali naleka kicking ganin Inna Bata ciki sai na janyo hijjab Ina natafi cikin sand'a nafice a gidan, Numfashi nasauke lokacin da nafito kofar gida. "haba wai mutum bazai hutaba kullum tabi ta ishe shi da wani maganar wanke-wanke da shara toma ai sai kin ganni". Da sauri nad'au hanyar gi dan su Rabi a kofar gi dan su nagan ta rike da roba na ce "Rabi Ina Zaki?" ta ce "ai kan Mama" Na ce "nidai lanbun Baba na lanbu zani". "Muje da ga gurin sai naje wa Mama ai kan ta". Muka d'au hanyar lanbun. Da gudu muka shiga cikin lanbun yauma sai da muka faffasa masa tumatur yabamu tiyo muka yita zubawa shukin ruwa duk muka jika jikin mu, Sai da muka gaji Dan kan mu muka fito muna fita a na Kiran sallah Ido nawaro "nashiga uku yau zan gamu da masifar Inna". Rabi ta ce "wayyo nikam Mama duka zata min sai da ta ce nayi sauri". Sauri muka fara yi Rabi tayi hanyar gi dan da Mamar ta ta ai keta, nikuma na Kara sauri, Ji nayi abun nabin kafata zatona ruwan da na jika zanina ne Sai da naji zubar nashi ya karu ga d'an tsam tsin da nake ji idan cin yoyina suka had'u kamar a bun da ga gun yake sauka, D'an sassau ta saurin da nake nayi Na d'an ja zanina sama cak naja natsaya nakuma tattare zanina sama sosai jini nagani nabin kafata jiki nane yakama rawa sai nasaki wani razanannen Kara na tattare zanin da mugun gudu nayi hanyar gi da ina gudun Ina ihu Ina fad'in "wayyo Allah Inna nayi b'ari" da karfi na tura kofar gi da nashiga a guje Inna na kofar kicking tamike da sauri da gudu nakarasa gun Inna na rirriketa "Wayyo Allah Inna nayi b'ari wayyo Inna kiga jini Inna nayi b'ari" Nasaki zanin yafad'i kasa sai na saki Inna nayi cikin parlour dai-dai in da ranar nafito na tadda goggo Hauwa kwan ce lokacin da naji Inna nace wa tayi b'ari nakwan ta narika birgima da ihu Ina fad'in wayyo Allah nayi b'ari. Da sauri Inna tabiyo bayana tad'agoni "ke Hamdah kanki d'aya kuwa tashi da Alla shashashar banza". Ta janyo hannu na tashiga da ni d'akin ta Ban Kuma fasa ihun ba, Na rirriketa "Inna Nima kikai ni asibiti wayyo Inna ni dai kikai ni asibiti nayi b'ari". ta ce "ke Hamdah kinutsu kiji ni girmace yazo Miki irin wanna jinin kowata mace idan takai munzali tanayi wanna jinin shi a ke kirada jinin al'a da ku a islamiyar ku ba'a fad'a mukune?". Sassau ta kukan nayi "kenan wanna shine jinin haila da malan yake fad'a" Nayi maganar a rai na, taja hannuna bayi tashiga da ni ta ce "cire pant inki ki wan ke jikin ki Sai da taga nafara wanke jikina kafin tafita tadawo rikeda wani pant da wani yankin zani tabani pant in tace nasaka ta nad'e min yankin tagwa da min yan da zan sa, nasaka. ta ce "kisaka dai-dai naje shago nasiyo miki auduga irin Wanda yanzu Mata suke am fani dashi". Nidai komai ban ce ba zuwa lokacin sai naji duk jikina yy San yi. Takuma fita takowo min zani nad'au ra natub'e rigar jikina duk nazuba Mata su a cikin bayin nafita, Natafi d'akina nakwan ta a kan gado na dukun kune guri guda nayi shiru kamar Mara lfy. Sai da Inna tawan ke kayan kafin tafito Ya Saleem ne yashigo ransa a b'ace Inna ta ce "an shigo ne Mai sunan Malan". batare da yabata am Saba ya ce "wai ihun me yarin yarnan takewa mutane duk tabi tacikawa mutane kunne". "Hm wai Hamdah inban da shirme irin nata wai dun girma ya risketa shinefa taketa wannan ihun". D'an guntun tsaki yaja yajuya yafita "wai mutum yy gudun hayaniya yazonan in ma bai tsiraba" Yakuma jan tsaki yafita a gidan ma gaba d'aya. Inna tatura kofa tashigo takaraso tazau na gefe na,nikuwa inanan rakub'e har lokacin haka kawai nakejin wani iri a jikina "Hamdah". Inna takira sunana Kai nad'ago nakalle ta, ta ce "kibud'e kunnuwan ki da kyau kijini kinason mutuwa?". Da sauri nagirgiza Kai cike da jin tso ta ce "to kinga yanzu kin girma a wannan yanayin da kk ciki yanzu idan kika kuskura kk Bari wani namiji yarike hannun ki to shikenan muwa Zakiyi Kuma kafin ki mutu saina Yan kaki da wuka da ganan Kuma shikenan kin mutu,karki yarda wani namiji yarike Koda hannun kine bare har yakaiga tab'a jikin ki Hamdah saina yankaki Kuma ranar Zaki mutu". Ido na cicciro jikina narawa namike zaune "au mutuwar kk so ko?". Da sauri nakuma girgiza kaina cikin rawar murya na ce "a'a Inna banaso". "To duk ran da kk bar wani namiji yatab'a jikin ki ranar Zaki mutu kina jina ko"?. Kai nashiga gyad'awa ba kakkau tawa. Inna tamike tafita naja bargo nadukun kune ciki harda kaina nacusa ciki bakaramar tsorata nayi da maganar Inna ba ranar ko parlour ban fita ba. Tun da ga ranar Konan da kofar gi da bana zuwa, ganin nake kamar idan nafita wani namiji zai rike hannuna shikenan Inna tayan kani shikenan Kuma saina mutu, Makaranta ma na ce bazan jeba Inna ta ce naje idan dai zan kiyaye maganar ta tofa bazata Yan kani har na mutu ba, Nan ne nad'an Sami karfin guiwa harnake zuwa makarantar a na tashi bana tsayuwa ko ina sai a gida, Ko da muka koma islamiya Rabi tayi-tayi Dani muje lanbu Baba na lanbu naki Dan a ce wana ai shima namiji ne,na gwamma ce na da wo gida nayi wasan ruwana a bayi. Yau a ka bamu hutu a makarantar bokon mu hakan kuwa yy dai-dai da saura kwana biyar auren Ya Saleem, Shiri muka fara yi a na saura kwana biyu muka d'au hanyar Bauchi har kofar gida mota yasau kemu, a guje nayi cikin gida Ina ihun murna part in Mamie na nufa tunga kofar parlour nake fad'in "Mamie munzu Mamie munzu". Harna shige ciki ban fasa fad'a ba,da gudu nafad'a kan kafar Mamie da ke zaune kan d'aya da ga cikin kujerun parlour, Dariya Mamie tayi ta ce "to sannun ku da zuwa". "Toh 'yar gi dan Inna an bayyano" Aunty Rafee'at tafad'a tana murmushi namike jikin Mamie nakoma kujerar da Aunty Rafee'at take "la Aunty Rafee'at kema kinzo ne?". Sai a lokacin na lura da duk family'n mu suna cikin parlour'n har da Ummi na jikin Ummi nakoma sannan nabi kowa na d'ale kijin sa Sai dari suke suna fad'in 'yar gi Dan Inna kenan. Da ganan Kuma namike nafita a parlour'n nayi part in Inna Ina shiga naga Ya Saleem zaune kusa da Inna.......... Mommyn Twins ce Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/HZBkGl1rPR14UqBIortjnG *🌺HAMDAH🌺* *NA* *RASHEEDA S DIRECTOR* _(Book one)_ *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🻠https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* *Free page* *Labari mai tsada farashi mai sauki É—arin ki-ka 200 yabiya miki-ka bukata turo 200 ta wannan asusun bankin domin mallakar wannan littafin 3170524141* *Rashida Salihu First bank* *Ko katin waya na MTN 200 ta wannan Number 08034690723* *tsiyan nagari mai da kuÉ—i HAMDAH labarine mai tsa da nabaku shi a farashi mai rahusa*👌🻠🅿ï¸?3 Wuce su nayi nashige d'aki da sauri Dan fitsari ce tamatse ni,Ina gamawa nafito Inna kad'ai nagani zaune nakoma part in Mamie nashige cikin 'yan'uwana mukayi ta Hira. Yau a ka d'aura auren Abdallah Idris Abdallah da amaryar sa Na'ima, Anyi biki nagani nafad'a amarya ta tare a d'akin ta. Bayan bikin Ya Saleem da sati biyu muka koma Dass. Bayan wani lokaci Abubuwa sun faru da da ma ciki kuwa har da shigata a ji uku a sakandiri Kwance nake a kan gado dawo wata kenan da ga makaranta Inna tashigo "Hamdah taso kika mawa Fatu ai ki Dan a gama da wuri kafin mai sunan Malan sudawo ka da Kuma su da wo su samu ba'a gamaba a bin ciba" . Da d'an murnata namike zaune "la Inna su Ya Saleem in sun zone?". ta ce "E sunzo d'azu shi da matarsa Basu Jima da fitaba kada Kuma su da wo a binci baiyiba zo ki Kama Mata kuyi da sauri". Namike nabi bayan Inna, A kicking na iske Fatu na yankan alaiyahu na Kama Mata muka sun kuya ai kin tuwon farar shinkafa miyar ganye mukayi bamu bar kicking in ba sai wajen karfe 6, D'aki nakoma nafad'a bayi nayi wanka ban fito ba Saida nad'auro alawala Ina gama Kim sawa a na Kiran sallar magriba nagabatar da sallar kafin nafito a parlour na tarar da Inna zaune nawuce naje kicking nazubo a binci Na da wo kusa da ita. Da sallama Ya Saleem yashigo parlour'n Na'ima na biye da shi Inna ta ce "mara banku sai yanzu?". "Eh". Ya am sa a takai ce, Baki nawashe "la Aunty Na'ima sannun ku da zuwa" daga ita har Ya Saleem in bawadda ya am sa ni, Suka karaso suka zauna kan kujera Inna ta dube ni ta ce "ke Hamdah je ki kawo musu a binci". "sai nayi wan ka tukun" Ya Saleem Yafad'a Yana mikewa "Aunty Na'ima kekam nakawo Miki?". Wani irin kallo ta bini dashi sai tamike tana fad'in "No ai Nima bazan iya cin a bincin ba saina wasa ruwa". Tana gama fad'a tabi bayan Ya Saleem baki natab'e, bazan man ceba ranar da ta tare washe gari nad'au su Nusaiba da Fauzan mukaje gidan irin wannan kallon wula kancin tayi Mana haka Muka da wo gi da, ko idon Ya Saleem in shima bamu gani ba. Baki na kuma tab'ewa naci gaba da cin a bin cina Inna ta ce "gama ki Kai musu a bin cin can d'akin nashi". "Inna ai sun koshi ne tun da an ce a kawo musu Nan wani wai sai sun yi wan ka wane kwad'i to ai sai suci wankan". "A'a ki dai Kai musu kawai". Cewar Inna. Ina gama wa nad'au plt in na mai da shi kicking na da wo parlour "har kin Kai musun?". Inna tafad'a tana dubana, "nifa Inna bacci nakeji idan sun gama wan Kan ai zasuzo suci". Inna ta ce "hungo naki maza wuce muje kk Kai musu". kicking muka je Inna tad'au a bin cin su da muka shirya cikin tray ta Mika min "Maza kikai musu Dan tsiya kyace wani suzo suci ke dai bazaki tab'a dai na kiuya ba." Karb'a nayi Ina zun b'ura Baki ni gaba d'aya idan ai ka yashafi na Ya Saleem ne bason sa nake ba Dan ba'a yimasa gwanin ta na wuce Ina kun kuni Inna takoma ciki. nanufi d'akin sa dake tacan gefe. Da sallama nashiga parlour bb kowa ciki sai karar TV da ke tashi a cikin bedroom na Isa na aje tray'n harna juya zan fita na tuno halin sa wata Rana da yazo Inna tasani nakawo Masa a binci kamar haka nazo ban samesa a parlour ba na a je a bincin natafi washe gari yarika masifa wai haka yakwana baici a bin ciba sai washe garin da yafito yaga a bincin a parlour ranar kad'an yarage ya bigeni Inna ce ta hatanashi. Na da wo nad'au tray'n naje kofar bedroom in natura kofar batare da sallama ko niman izini ba na kusa kaina ciki. Ina kusa kaina ciki idanuna yasau ka Kan Ya Salim zaune bakin gado bb ko Kaya jikin sa Cak naja na tsaya jikina ne yakama rawa wani irin tsoro Mai tsanani yarufe ni, na lura baima San da shigo wata ba sabo da karar TV da ya karad'e cikin d'akin wani irin Kara na kwalla tare da sakin tray in hannu na yafad'i kasa, baya nashiga yi. A razane Ya Saleem yad'ago da matukar mamaki yake kallo na babo ko kakkau tawa da sauri yamike tsaye, Hannu na biyu nasa narufe fuska ta na juya da mugun gudu nafita a d'akin nanufi shashin mu a guje nashiga parlour nawuce Inna nashige d'akina na haye saman gado can kuyar gado nazauna Ina mai da numfashi, da fe kirji na dake dukan uku-uku nayi narufe idanuna da karfe a fili nafurta "Kai Ya Saleem ko kunya ma baiji ba kato da shi yazauna bb ko kaya...." A b'an garen Ya Saleem kuwa ido yakurawa kofar har tab'ace wa ganin sa rasa Mai zaiyi ma yy sai ya koma yazau na bakin gadon ya rumtse ida nunsa da karfe tareda dafe kan sa tsananin b'acin Rai had'eda bakin ciki yahad'u yadun kule masa a zuciya. Jin karar fad'uwar a bu yasa Na'ima da ke wanka cikin bayi fitowa da sauri tana gyara d'aurin towel in kirjin ta, Bin kulolin da ya sarwatse cikin d'akin tayi da kallo sai Kuma tamai da duban ta kan Ya Saleem da ya da fe kansa Kuma kallon kwanukar tayi sai takuma maida duban ta kan sa Ta ce "wannan fa?". Tafad'a tana nuna kular dasuke watse a gun. Matsowa tayi kusa dashi tashiga tattab'a jikin sa tana cigaba da fad'in " ko kaji ciwone?". Bud'e Idanunsa yy Rai b'ace ya ce "wannan banza shashashar yarin yarce Hamdah itace tashigo da tray Inna ta fasashi a gon Dan sabo da sabar ja kanci tashigo d'aki Kai tatse bb ko sallama". Da sauri Na'ima ta mike tsawon ta tana binsa da kallo ta ce "ban fahim ta ba kana nufin tashigo cikin d'akin Nan a haka ta same Ka?". tsaki yaja Ya ce "a haka mana". Da fe kirji tayi ta ce "what tashigo cikin d'akin Nan takan ka zaune haka! Wata ta ganka bayan ni!". Rai b'ace yad'ago yazuba mata ido watoma ita ba ma da muwar ta bakin cikin da 'yarnan ta cusa Masa bane ita da muwar ta da ban na kishin ta take, Ganin kallon da yake yimata yasa ta saurin suke bakin ta, Yamike tsaye tareda d'aukar jallabiyar sa yazura ganin na kokarin fita yasa ta masowa da sauri kusa da shi tariko hannun sa cikin muryar buka tuwa ta ce "My love Ina Kuma zakaje Amma fa kasan mun Riga da mun shirya komai yanzu kawai fa Kai nake jira." Juyowa yy yakalle ta saikuma ya janye hannun sa yajuya yaci gaba da tafi yafita a d'akin parlour yaje yazare igiyar caji, Bin bayan sa tayi tana fad'in "Haba Saleem katsaya Mana Amma fa idan kayimin haka baka kyauta min ba yakamata a ce ka ban lokaci na ba kafita ba" . Ko sau raran ta baiyi ba yy waje a bin sa. A parlour ya iske Inna zaune tana Jan carbi ya wuce ta da sauri yashige d'akin Hamdah. Zunbur namike na zauna ganin yadda yafad'o cikin d'akin Kokarin durowa nake a gadon Dan nagudu yy saurin ruko hannun na yashiga zubamin igiyar caji ihu nashiga zab gawa da iya karfi na Ina tsalle, Shiko da gewa yy yarika zubamin igiyar cj. Da sauri Inna ta shigo d'akin har tana had'awa da gudu hannu na da ke rike a hannun sa tashiga ja tana fad'in "Kai Mai sunan Malan kanka d'aya kuwa saketa me tamaka kk Mata irin wanna duka ha". Ko sau raran Inna baiyiba yarika shin fid'a min bulalar, Inna ta dadda ge tashiga saka nin mu ta ce "had'amu ka buga duka" Tajanyo igiyar cj tad'aura jikin ta ta ce "duke mu Mana Mara kunya gadon Lantai" Fizge cazar yy Yana huce yanuna ni da hannu ya ce "wlh ban barki ba Allah ya kaimu gobe sai nayi Miki dukar sa'a". Rab'ewa nayi a gefen Inna Ina rusar kuka idan nakalli hannuna da shatin bulalar yakwan ta sai na da d'a fasa kara. Inna ta ce "yo ai yanzu ma kamar sa'ar naka kasamu duba kaga yan da ka da ge kk dukar ta kamar kasami sa'ar naka, wlh Mai sunan Malan saidai kahad'a da ni da ita dukan mu kabuga baka'isa kakuma dukan taba mara kunyar banza Mara kunyar hofi Mai zuciya kamar fad'a wuta". Kwafa yy ya ce "wlh duk san da tasake shiga min cikin d'aki batare da sallama ko niman izini ba saina b'ab'b'alla ta Kuma daga yauma nasa Miki doka har idan nazo ban yarda nasake ganin kafarki a bokar d'akina ba". "Inna ta ce "kaji Mata ciwo uban ka yy jinya, ko yy dai sai kun nuna halin Lantai a tare da ku kud'inama da taci sai Allah kawai". Ya ce "wannan Kuma ke kk Sani ni Ina ruwana". Yajuya yafita fuuu. Inna tariko hannu na tazaunar da ni bakin gado ta ce "Yihakuri kinji ai su sun iya karfin hali ba Lantai suka gado ba....." Lantana wacce Inna take Kira da Lantai kakar su Ya Saleem ce tagurin uwa tun shekaru talatin da d'ori taci bashin daddawar Inna na d'ari da a shirin Bata biya taba har tarasu kullum idan 'ya'yan Mamie suka tab'ota saita goranta musu Mamie Tasha biyan kud'in ba a dadi haka Abbu hatta Abba da Ummi ma a duk san da tatashi maganar idan suna gurin suna bata kud'in da ya ninka kud'in daddawar ta, Amma bashi zaisa gobe tace tana bin Lantai kud'iba, Tun Mamie tana da muwa har tacire a bun a ranta. tun bayan rasuwar Lantai da kwana biyu a ke biyan Inna kud'in har Kuma yanzu sai dai idan 'Ya'yan Mamie basu tab'ota ba. D'akin sa yakoma yahaye gado yakwan ta duk ransa a jagule Na'ima dake zaune tun d'azu a bakin gado ta haura gadon takwanta a bayan sa tasa hannu tana kokarin tab'ashi yabige hannun ta tareda buga Mata tsawa ya ce "matsamin anan!". Mamaki yakamata Nan take wani muguwar tsanar Hamdah yadirar Mata a zuciya Tabbas wanna yarin yar itace silar ruguje Mata burin samun Saleem na wannan Rana, A ranta take fad'in "ni haka kawai nakejin yarinyar Bata kwan tamin a raiba lallai zan d'au mataki a kan ki!". Washe gari su Ya Saleem suka bar garin ko sallama basuyi wa Inna ba. Menene a salin wannan family? Malan Abdullahi Turaki mazaunin cikin garin Dass ne dake jahar Bauchi'n Yakubu, yanada matarsa d'aya Mai sunan Aisha da yaransu uku Idris Shu'aibu sai Hauwa'u Idris wato Abbu shine babba sai me bimasa Su'aibu Abba kenan sai kanwar su gogga Hauwa, Sun taso cikin so da kaunar junan su Sun Sami ilimi in gan tacciya wacce yakaisu ga samun ai kin gamnati Mai tsoka a yanzu Abba da Abbu suna zaune a cikin garin Bauchi da nasu iyalan ko wannen su na da mata d'ai-d'ai Abbu da matarsa Hajiya Maryam wato Mamie suna da yara hud'u Abdallah wanda yaci sunan mahaifin su Abbu a nakiran sa da Saleem shine babba sai Rafee'at Masa'ud sai autarsu Nusaiba. Abba da matarsa Hajiya Fatima 'ya'yansu uku sai da ta haifi biyu suka rasu kafin sauran ukun a yanzu dai Jaleela itace babba sai Hamdah sai Fauzan. Family'n suna zaune cikin kwan ciyar hankali da lumana, duk da tarin dukiyar da suka Tara a cikin gi da d'aya suke rayuwa sabo da kauna da a mincin da ke sakanin su. Bayan wani lokaci Malan Abdullahi Turaki Allah yakarb'i rayuwar sa family ta girgiza ba kad'an ba bayan ar ba'in su Abbu sukaso d'auko Inna su mai da ta cikin gari fir taki ta ce subarta a in da tasaba cikin 'yan uwan ta, Haka suka hakura badun sun soba lokacin da su Abba zasu koma gida sai ya yanke hukuncin bariwa Inna Hamdah Dan tad'ebe Mata kewa tareda nema Mata wacce zata Rika yimata ai yukan gida, Duk karshen wata suke zuwa duba ta harda Aunty Rafee'at da Aunty Jaleela da suke gidan maza jensu. Wanna shine takai taccen labarin family'n. ★★★★★★★★★★★★â˜? Da sauri nafito da ga cikin kicking rikeda kofin kunun da na da mawa Inna nanufi d'akin ta cikin hanzari Jin tana laf tamin Kira, a kwance na sameta tanata numfarfashi na iso in da take na ce "Inna ga kunun". Ta ce "um..uhum yarnan wannan ciwo naga a lama bana kare bane kiramin Idris da Shu'aibu" kiramun su marmaza". Tafad'a tana turomin 'yar karamar wayar ta kirar TECNO, D'aukar wayar nayi najuya baya Ina d'an dariya kasa-kasa Yan da takeyin ne yabani dariya saiwani Nishi take nikuma banga wani ciwon kirki ba. Lanbar Abbu na danna ringing d'a biyu yad'aga tareda yin sallama na ce "inayini Abbu". Ya ce "lfy lau Hamdah Ina Inna'r take?". "Gatanan batada lfy ne tace wai nakira ku". "Subhanallahi meke da munta?". "Zazzab'i ne" nafad'a Ina Mika Mata wayar kafin ta karb'a ma tuni Abbu yakashi wayar,namika Mata kunu "inna gashi kitashi Kisha". Tamike ta karb'i kunun tad'an tab'a. A b'angaren Abbu Yana kashe wayar numbern family Dr su dake cikin Dass yakira batareda b'ata lokaciba yazo wa Inna da magani. A wa biyu sakani saiga su Abbu sun iso, nafito da shirina nazuwa islamiya naji muryarsu a d'akin Inna na nufi d'akin da sauri ina washe baki "La Abbu Abba kunzone?". Nafad'a Ina kuma murmushi Abbu yy "mun iso 'yar Inna yau kina inane Baki taromu tun da ga wajeba" "Ai Abbu ina Shirin makaranta ne Kuma banji shigowar ku ba". Ya ce "to maza a je makaran ta ka da ki makara". Na ce "tom". Najuya nafita Abba dai komai baice ba sai dariyar da ya bini da shi. Inna tamike zaune da kyar tana Nishi Abba ya ce "sannu Inna jikin neko?". Gyara zama tayi tanafad'in "hum Shu'aibu jiki Kam haka za'ayi tafama dashi har Allah yakawo wa'a di yanzu ni babban da muwa ta a rayu wa bai wuce Hamdah ba Itace kad'ai da muwa ta inata fata kafin Allah yad'au rayuwa ta naga auren ta da idanuna". Sai tashiga Jan hanci tacigaba da fad'in "ina tunanin wanni hannun namiji Hamdah zata fad'a mazajen yanzu basa da rikon a Mana inasowa Hamdah wan da zai riketa da gaskiya da a Mana wan da zaiyi hakuri da Jin bakin ta, a Yan zu kuwa samun hakan sai wan da yasan zafin maishi". Gefen zanin ta ta Kama tasharb'e hanci sannan ta kalli su Abba ta ce "kuhad'a Hamdah aure da d'an uwan ta Masa'udu inada tabbacin shi zai riketa da a Mana tunda shi yasan zafin ta". Abbu ya ce "to shikenan Inna insha Allah kamar Yan da kk fad'a za'a had'asu idan suka kammala karatun su". "Wani karatun? Idris harsai namutu kenan ni ban yar da ba idan Kuma baso kuke ku nunamin kun fini iko da 'ya'yanku bane". Abba ya ce "a'a Inna ai damu da 'ya'yan mu duk mallakin kine baki dai fahimci abin da yake nufi bane". "yo wani irin famimta kuke so nayi ai na famim ceku baso kuke saina mutu tukun kuyi ba". tafad'a tana kokarin mikewa, Da sauri Abbu ya ce "Yihakuri Inna ko gobe kika ce a d'aura auren sai a d'aura Amma gawani shawara". Jin haka yasa Inna gyara zaman ta Abbu ya ce "kinga yanzu Masa'ud Yana India sai Nan da shekaru uku zai kammala karatunsa ya da wo idan ya da wo sai a d'aura auren ko ya kk ce Inna?" Shiru Inna tayi zuwacan ta ce "to shikenan in da rabon nagani da numfashi na to................ Mommyn Twins ce *🌺HAMDAH🌺* *NA* *RASHEEDA S DIRECTOR* _(Book one)_ *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🻠https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* MARUBUCIYAR👇🻠*BA ABIN DA BAN GANI BA* *INA SANE DA HAKA* *AL'FARMA* *BAZAWARA CE ITA* AND NOW👇🻠*HAMDAH* 🅿ï¸?4 Tun da Inna tafara ciwon Nan kullum Nike da ma Mata kunu da safe duk da kuwa yanzu tasami lfy Amma Bata fasa ta da ni da sassafe wai na da mamata tunun ba, ko bacci nake saita sa Fatu ta ta dani haka Ina mita zanje na da ma mata, Ko yanzu ma motsin Fatu naji tana kokarin shigowa d'akina nayi saurin rufe Ido na. Ta turo kofa da ga bakin kofar tatsaya ta ce " Hamdah wai kitashi inji Inna ki.." Huf namike batare da nabari ta tarasa fad'ar a binda zata fad'an ba Fatu naganin haka tayi ficewar ta, nasau ko a gadon da sauri nafito d'akin Inna na nafad'a tana zaune a kan kujera tana Jan jarbi Hannu nayarfe tare da fad'in "Inna nifa bani da lfy to tun da ga Fatu basai ta da ma Miki ba ni kenan kullun-kullun da safe sai kin d'agani ni Kam bacci nakeji Yan zu". Nafad'a Ina tura Baki gaba, "Yo Mara lfyr haka yake duba fa kiga Yan da kk shigomin d'aki kamar Zaki fad'o min a ka, To Ina am fanin baccin safen ma in ban da ya kara miki muguwar lalacin Nan naki shiyasa nace a had'aki da d'an uwan ki in ba shid'in ba wazai iya da halinnan naki na son jiki". Turo Baki nakuma yi najuya Ina buga kafa nafita kicking naje na tad da Fatu harta d'aura ruwa har Yana tafasa, Kunun na da ma Mata nakai Mata. Ina gama karyawa wanka nayi nashirya da sauri nad'au mayafi na nafita Dan nasan har idan ina gidan tofa sai Inna ta ce muyi ai ki tare da Fatu, Gidan su Rabi nanufa a gindin bishiyar kofar gi dan su na isketa zaune Rike da waya a hannun ta tana kallo Baki na washe "La Rabi wayan waye a hannun ki?". Nayi tan bayar Ina zama kusa da ita Ta ce "wayar Ya Maheer ne". Kuma washe Baki nayi na ce "la laushe yazu?". Ta ce "jiya da daddare yanzu yabani nakai masa caji". Kuma gyara zama ta nayi na da d'a sauke ida nuna a cikin wayar sosai Yayin da na Mai da han kalina gaba d'aya kan Shirin da a ke a cikin wayar duk da kuwa ba hausa (film) bane Mace ce da na miji Suketa ai kin shafa junan su yayin da bakin su ke had'e da juna, Ido na waro sai na Mai da dubana kan Rabi na ce "Rabi Yan iska nefa". Dariya Rabi tayi ta ce "hum soyayya sukeyi dai". "Soyayya". Na nanata kalmar ta ce "E mana". Nabud'i Baki da zummar Kuma yin magana muka jiyo muryar Ya Maheer wato Yayan Rabi da sauri tamike tayi hanyar shagon caji, Nikuma nayi hanyar gida. Tafiya nake yayin da (film)in da na kalla ketayimin yawo a Ido can Kuma cikin kwakwalwa ta kalmar da Rabi ta am Bata na soyya ita keta zirga-zirga cikin ta. Ina shiga gi da d'aki nawuce nafad'a saman gado har a lokacin kwakwalwa ta da idanuna basu fasa baiyanomin wad'an Nan mace da namijin da na gani da a binda sukeyi da Kuma kalmar soyayyar da Rabi ta am batamin ba Juyi nayi a fili na furta "Wannan shine soyayyar?". Nayiwa kaina tan bayar Ina maikuma juyi a kan gado. Ranar haka nawuni cikin tunanin wani a bin da ni kaina ban sanshiba.... Bauchi Abba ne da Abbu zaune a parlour'n Abbu Kamar Yan da suka Saba a duk San da suka dawo daga gurin ai ki a parlour'n Abbu suke fara ya da zangon su kafin su shiga ciki gun iyalan su. A cikin hirar da suke ne Abbu ya gyara zaman sa ya dad'a fuskan tar d'an uwan nasa da kyau ya nisa ya ce "Shu'aibu nifa wani a bu na da mina Tun ranar da Inna tayi Mana magana a kan auren yaran Nan han kalina yakasa kwan ciya, Idan baka man taba kwatan kwacin haka yatab'a faruwa lokacin daf da rasuwar Baffa kwatan kwacin maganar Inna shi Baffa yayi ya ce mu aurar da Rafee'at da Jaleela tun Yana da numfashin sa bamu d'au maganar da wata girmaba sai bayan rasuwar sa muke ciza yatsa, To gashi Inna ma nakan maimaita kalmar kada muzamo 'ya'ya marasa biyayya ni nagama yanke hukun ci za'a d'aura wa yarannan aure juma'ar da zatazo Nan da kwana biyar idan shi Masa'ud in ya kammala karatunsa ya da wo sai a yi biki ta tare ko yakagani?". Abba ya ce "wlh Nima a bunnan Yana Raina wanna hukun cin da kayan ke shine dai-dai Allah yanuna Mana ranar". Nan suka tsara duk Yan da d'aurin auren zai kasan ce. Cikin kwanaki uku a ka gama turawa 'yan uwa da a bokan ar ziki katunan gayysta da a ka buga. Tun da nasami labarin za'a d'aura Mana aure da Ya Masa'ud a cikin satin da muke narika zan Dara ihu sai da natara makota ca Inna tad'au bulala tabini da shi tana fad'in "Ina ga halin naki idan ba d'an uwan nakiba wazai iyamiki". nafita a guje nayi gidan su Rabi har na isa gidan ban fasa ihun danake ba Maman Rabi da ke tsakar gida tana aiki tad'ago cikin han zari tazo inda nake tariko hannuna ta ce "me yafaru *HAMDAH* wayarasu!?". Tayimin tan bayar hankalin ta a tashi tsaida ihun da nake nayi naturo Baki gaha na ce "wai ba aure za'ayimin da Ya Masa'ud ba". Numfashi Maman Rabi tasauke ta ce "wlh harkin tsoratani nad'auka rasuwa akayi to inban da abinki Dan za'ayi Miki aure sai kibi layi kina ihu bakison auren kenan?". Shiru nayi Dan nikaina bansan dalilin uhu naba bazan iya tantance shin son auren nake ko kinsa ba kawai ihun zuwarmin tayi nakama yinta. Ganin nayi shiru sai tasaki hannuna tana fad'in "jimin yarinya da tsiya salon d'agawa mutane hankali ca nake mutuwa akai idanun ta babu ko kwalla wai tana ihu". Ban Kuma bi takantaba nayi gun Rabi dake tsaye bakin kofar d'aki itama Jin ihu nane yafito da ita nawuceta nashige d'akin tabiyo bayana zama nayi bakin katifa itama tazauna Dad'a gyara zamata nayi tareda washe Baki Kamar banice nagama ihu yanzu ba, cike da zumud'i na ce "yauwa Rabi ina wayar Nan kunnan Mana muga soyayyar Nan wan da ranar muka kalla a can gindin bishiyar kofar gidan ku". Rabi ta ce "ai wayar Ya Maheer ne ai jiya yakoma birni". Na ce "ayya yanzu yakoma wlh inso nasake gani Nima inaso nayi irin soyayyar da naga sukeyi". Ta ce "ke ance masu aurene kad'ai sukeyi wan da Basu da aure Kuma 'yan iskane". Shiru nayi Ina nazarin maganar ta "wato masu aurene kad'ai sukeyin hakan?". Nayi maganar a cikin zuciyata, Sai Kuma nasheke da dariya harda tafa hannu na ce "la to ai shikenan idan a ka Mana aure da Ya Masa'ud sai muje munayi" Dariya Rabi tayi ta ce "da gaske zakuje kunayin soyayyan". Na ce "Eh Mana". Sai yamma nabaro gidan su Rabi a kofar gida na had'u da Inna da hijabi a kanta Ina ganin ta nasan biyoni tayi hannuna tariko tajanyoni muka shiga cikin gida tana surfemin masifa wai zaman me nake da almuru a waje. duk da kuwa cewa aure kawai za'a d'aura banda biki hakan Bai Hana 'yan'uwa zuwaba su Aunty Rafee'at da Aunty Jaleela tun ranar laraba sukazo kan ranar Alhamis gida yacika Tam da 'yan'uwa washe gari Juma'a bayan an sauka daga sallar juma'a da misalin karfe 2 jama'a ne tam kofar gidan Malan Abdallah Turaki, tuni aka fara gudanar da aurin aure yayin da hankalin al'umma gabad'aya ya koma kan shaidar d'aurin auren da suke "Alhamdulillah² munshai da aurin auren *ABDALLAH* Idris Abdallah da *HAMDAH* Shu'aibu Abdallah uban giji Allah yabada zaman lfy". Wanna kalmar ne ke fita daga bakin manyan limaman dasuka ziyarci d'aurin auren, A razane yaciro wayar dake kare a kunnen tun isowarsa gurin yaketa amsa Kiran abokan sa wad'an da Basu Sami halartar d'aurin auren ba suna tayasa murnar auren kannensa dazai gudana ayau. Kamar a mafarki yaji an Dan gantashi da auren da yanzu a ka d'aura cikin hanzari yashiga kusawa cikin jama'ar hankalinsa a matukar tashe ta'in da sautin kefita yanufa hannun wani mutun yarike dake kokarin fita daga gun, Mutumin yajuyo Yana Masa kallon mamaki ganin yarike Masa hannu Dad'a rike hannun nasa da kyau yy ya ce "Dan Allah wa akace an d'aura auren sa yanzu?". Mutumin ya ce "kai da kazo shaidar aure baka ba da hankalin ka wajen karb'ar shaidar ba to *ABDALLAH* Idris. Da sauri yasaki hannun mutumin batare da yajira yakarasa fad'aba yajuya da sauri. A can cikin gida kuwa da sauri Aunty Rafee'at tafito daga kichin in da suke rabon abincin ba'i d'akin Inna tanufa da sauri Jaleela tagani tsaye ga dukkan alamu abinda kunnuwar ta suka jiyar Mata suma shi sukaji. Inna kuwa sai tafa hannu take tana fad'in "Amma ko mutanen nan sunsan abun da suka fad'a kuwa ya za'abasu d'auren auren Masa'udu su d'aura da maisunan Malan maza kirawo min Idris da Shu'aibu". Tafad'a tana mika musu wayar Aunty Rafee'at kam kasa karb'ar wayar tayi sabo da tsananin damuwar da tashiga Aunty Jaleela ce takarb'a takira numbern Abbu Yana fara ringing Tamika Mata Inna takara wayar a kunne dai-dai Nan Abbu yad'au wayar da sallama zatayi magana yayi saurin cewa "yihakuri Inna gamunan shigowa cikin gidan". Batareda b'ata lokaciba su Abbu suka shigo cikin gidan direct d'akin Inna suka shige su Aunty Jaleela suka fita suka Basu guri Aunty Rafee'at dai gabaki d'aya jikin ta yagama yin sanyi Bata iya komawa kichin in ba sai shigewa tayi d'akin *HAMDAH*. Su Abbu suka Sami guri suka zauna tunkan su idda zaman Inna tafara fad'in "menakeji haka ko kunyi mantuwar sunan ne kuka bada na Mai sunan Malan?". Abbu ya ce "a'a Inna ba mantuwa mukayiba da shi *SALEEM* in aka d'aura auren". Salati Inna tashiga yi tana tafa hannu ta ce "akan wani dalili zaku sauya daga kan Masa'udu ni dama nasan bason auren Nan kuke ba to kuyi duk Yan da kuke so". Yunkurin mikewa Inna tashiga yi tana cigaba da fad'in "natara jama'a akan da Masa'udu za'ayi aure kuzo ku canza". Girgiza Kai Abba yy tareda yin murmushi a b'oye ya ce "Inna kiyi hakuri ki sauraremu". Abbu ya ce "Inna ke kikace kinason mijin da zai rike Miki *HAMDAH* Yakuma yihakuri da Jin bakin ta shiyasa mukayi nazari idan akace za'a had'a Masa'ud da *HAMDAH* aure to lallai bazaki Sami a binda kikeso ba Dan dukkanin su yarana Masa'ud shekarun sa 24 yanzu Kinga kuwa zaiyi wuya ya'iya rikon *HAMDAH* yanda kkso saboda karancin shekarun sa,shiyasa muka sauya daga kansa zuwa kan d'an uwansa Kinga shi *SALEEM* ya mallaki hankalin kansa shi zaifi riketa fiye da Masa'ud in". Shiru Inna tayi a'lamar nazari zuwa can ta ce "To wato da Mai sunan Malan in kenan? Amma dai zakuyi Masa kashedi a Nan ma kenan yake bugunta kamar jaka Ina Kuma ga taje gidansa". "Bai Isa ya tab'a taba Ko da taje gidan nasa". Cewar Abbu. Gidan yafad'o baya ko kallon gaban sa tundaga tsakar gida yake kwallawa Inna Kira har ya'iso cikin parlour Bai fasa Kiran nataba yatura kofar d'akin ta yakusa kansa ciki Yana fad'in "Inna nasan duk Shirin kine Wannan akan me za'a zantar da hukunci batare da saninaba ni nace Miki Ina bukatar karin aure ne to wlh bazai yuwuba!". tsawan da Abbu yabuga masane yasashi tattaro nutsuwarsa yamai dashi kansa cikin d'aga murya Abbu ya ce "mahaifiyar tamu kk d'agawa murya Kai ka haifemu da har saimun nimi yar darka kafin muzantar da hukunci a kanka!". Sunnkuyar da kansa yy Dan baiyi zaton dasu Abbu a cikin d'akin ba. fad'a sosai Abbu yashiga yi Masa Yakuma d'aura dafad'in "yau Kuma zata tare a gidan ka kaje kabud'e d'aya part in da ke gidan ka shine mallakin ta aciki zata zauna". Abbu na kaiwa Nan yamike yafita Aunty Rafee'at da Aunty Jaleela yakwad'awa Kira suka fito da sauri, Abbu yadubesu ya ce "kuje yanzu direba yakaiku Bauchi gidan Yayan ku kuje kugyarawa *HAMDAH* d'akinta". Suka amsa da "tom" Sannan yakalli Goggo Hauwa ya ce "Kibisu susaukeki a gida kuje kuyimata siyayyan kayan d'aki ". Itama "tom" Ta'amsa da shi, sannan yajuya yafita Yana Mai danna numbern Mamie tana d'agawa ya ce "Kiyiwa Hajiya Fatima magana Hauwa zatazo sai kunimi wasu daga cikin Dan ginku kuje kuyiwa *HAMDAH* siyayyan kayan d'aki". Mamie ta ce "to Amma Alhaji dawuri haka ai gara a Bari sai lokacin tarewan nata". Abbu ya ce "yau zata tare a gidan *SALEEM* Dan dashi aka d'aura ko ba'a gama siyayyan yauba zata tare inyaso daga baya a Kai kauran". Yasauke wayar a kunnen sa tareda katse kiran.......... _NAGA INGAN TACCEN COMMENTS DA SHARHI IN BA HAKABA NAKUMA D'AUKAR HUTU_ Mommyn Twins ce *🌺HAMDAH🌺* *NA* *RASHEEDA S DIRECTOR* _(Book one)_ *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🻠https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* MARUBUCIYAR👇🻠*BA ABIN DA BAN GANI BA* *INA SANE DA HAKA* *ALFARMA* *BAZAWARA CE ITA* AND NOW👇🻠*HAMDAH* Free page My no 08034690723 🅿ï¸?5 Har Abbu yafita *SALEEM* natsaye yakasa Ko da motsawa ne, Abba yamike ya dafa kafad'ar sa ya ce "jeka ai watar da a bin da a ka umur ceka". Jiki a sab'ule yaja kafar sa yafita a d'akin, Inna zatai magana Abba ya daddanne ta tahanyar ban hakuri. Yana fita motarsa yashiga yy Mata ki yad'au hanyar bauchi, su Aunty Rafee'at ma tuni direba yy gaba da su sabo da gudun da yake kusan a tare suka shigo gari, gidan su Abbu suka fara rasawa Dan sabo da su sauke Goggo Hauwa. Yana dai-dai ta parking yafito yanufi ciki direct babban parlour yashiga Na'ima yagani tsaye da mayafi a kanta sai Kai kawo take a cikin parlourn yasan za'ayi haka Dan yanada tabbacin zuwa yanzu rahoto ya iso Mata. Kokarin wuce wa yake Da sauri ta iso in da yake Tasha gaban sa tazuba Masa idanuwan ta masu d'aukeda zunzurutun matsanan cin kishi ta ce " *SALEEM* abin da zakamin kenan da irin Wannan mummunar sakayyar zaka sakamin! Amma wlh *SALEEM* kabani mamaki". Jan yota yy jikin sa yatallafe fuskarta da tafukan hannun sa cikin irin yanayin sa yamosa laɓɓansa yasoma magana. "bayin kaina bane yin mahai fanane". Kawar da kanta tayi yayin da zuciyar ta ke kuna takuma Mai da duban ta kansa ta ce "Meyasa ka Amin ce tun da bayin kan ka bane? wlh bazai tab'a yuwuwa ba Dan ban shirya zama da kishiyaba *SALEEM* Kai nawane ni kad'ai babu wata macen data Isa ta rab'eka kakoma kace musu bakaso". Cire hannun sa yy daga fuskar ta yajuya yasoma tafiya Yana fad'in "bazan iya zuwa nafad'a musu Wannan kalmarba yazama dole nayi musu biyayya kuma kema haka". "Munafurcin banza da ma can kanaso in ba hakaba to kaki Amin cewa Mana wlh-wlh har idan yarinyar nan tatako gidannan masifa da bala'i yanzu yasoma!". Tafad'a tana wani irin huci Mai d'auke da tsananin kishi. Bai Kuma juyowa ba yashige cikin d'akin sa ya Isa gefen gado yaja durowa yad'au makullin d'aya part in da Abbu ya ce yabud'e ta kofar part in San nabaya yafita batare da yabi ta babban parlour ba. Na'ima kuwa ci gaba tayi da zuba ruwan bala'i da fad'an miyagun kalmomi gaba ki d'aya idanunta sun gama rufewa da sananin kishi. Yana bud'e kofar part in motar su Aunty Rafee'at yashigo gidan wucesu yy yashige motarsa yabar gidan. Suna shiga share-share da goge-goge suka sunkuyayi basuwani Sha wahalaba suka gama kasan cewar bawani datatti gurin yy ba Dan duk bayan wata d'aya uban gayyar yakan sa a bud'e part in a share a goge. bayan la'asar wata jibgegiyar motar kamfanin da su Mamie sukayi odar kayan d'aki tafaka a farfajiyar gidan cikin han zari ma'ai katan kamfanin suka saussauko daga saman motan Nan suka fara sauke kayan Aunty Jaleela ce tafito tayimusu jagora zuwa ciki batare da b'ata lokaciba sukafara shirya kayan a duk in da yakamata yamma lis su Aunty Rafee'at suka koma Dass sukabar ma ai katan suna karasa sauran ai kin. Da sauri Aunty Rafee'at tayi d'akin HAMDAH Dan tun d'azu take ta so tazo taga halin da take ciki Koda tashiga bb kowa cikin d'akin har tajuya zata fita taji motsin ruwa a bayi da Kuma magana had'e da dariya, Komawa tayi cikin d'akin tazo jikin marfin bayin karar ruwa sosai takeji alamar dai wasa da shi take sai muryar ta da taji tana fad'in "Tun da gube ba makaranta gudu zanyi Inna Bata sani ba naje lambun Baba na lambu irin ruwan lambun shi yafi dad'i". Sai takuma sakin dariya. Baki Aunty Rafee'at tabud'e tare da girgiza Kai "yarinta dangin hauka". Tafad'a a fili Bubbuga kofar bayin Aunty Rafee'at tayi ta ce "ke HAMDAH magana kk a cikin bayi to kiyi maza ki fito". D'aukar boket in ruwan nayi najuye shi a kaina sannan naja zanina nad'aura nafito. "La Aunty Rafee'at tun d'azu naketa dubaki ban gankiba" Hannuna tariko tana fad'in "taho Nan kinje kin zauna cikin bayi kinata surutu maza sa kayanki". Na ce "tom" Saita saki hannuna tayi waje zuwa can ta dawo lokacin har nagama sa kayan Ina kokarin fita ta ce "yauwa harma kin shiryan nad'auka ai shiririta kk tsaya yi". Tariko hannuna mukayi waje d'akin Inna muka shiga tana zaune a bakin gado tana ganina tamiko hannu tana fad'in "toho Nan takwara yau Zaki barni". Na Isa nazauna kusa da ita bakin zanin ta takama tana share 'yar guntuwar kwallar dake kasan idanunta cikin Jan hanci ta ce "Kizauna lfy a gidan auren ki kiyi taka san-San da Mai sunan Malam in kk ce zakije kina nuna halin Nan naki dukan tsiya zakisha a hannun shi tun da ba imani yake da Shiba barema yaga bb idon kowa ai sai in da hali yy kawai, dole nakira ubanen ku nakuma jaddada musu Sam ban yar da ba, ban yar da da maganar dukaba". Ido naware gaba d'aya a kan Inna Kamar Mai nazari nad'aura yatsa kan kumatuna Ina d'an girgiza kai na ce "Inna wa kk ce? Mai sunan Malam kk ce Ya SALEEM fakena". ta ce "E 'yarnan ai na man ce ne ban sanar mikiba ai auren da shi aka d'aura ba da Masa'udu ba". Huf na mike tsaye na ce "Allah Inna ban yar da ba kice da Ya Masa'ud za'ayi Mana aure tukun yanzu kice da Ya SALEEM toma nidai wlh ban yardaba nafasa auren". Nashiga bubbuga kafa a kasa, Aunty Rafee'at ta kalleta tareda girgiza kai HAMDAH namatukar Bata tausayi idan tatuna cewa kan kishiya za'a kaita yarin yace Mai cikeda d'in bin kuruciya. Aunty Jaleela ce tashigo d'akin dasauri rikeda waya a kunnen ta tana fad'in "To Abbu". sai tasauke wayar tadubi Aunty Rafee'at ta ce "Wai mufito ga mota najiran mu inji Abbu". Aunty Rafee'at tamike tsaye tare dafad'in "tom" takamo hannuna ta ce "toh Inna mudai mun tafi" Inna ta ce "to HAMDAH kin daiji abin da nafad'a Miki kinutsu kizauna ban da rawan Kai Allah yabaku zaman lfy". Na ce "cap Allah Inna sati d'aya zanyi nadawo tun da dai bamuyi haka da keba". Inna dai cigaba da share d'an guntun kwallar ta tayi Bata Kuma cewa komai ba Dan har cikin ranta take Jin rabuwar da zasuyi da HAMDAH. Muna fita cikin parlour Rabi na shigowa da sauri takaraso In da muke tsaye Aunty Rafee'at suna magana da wata cikin kasa da murya ta ce "HAMDAH Ya Maheer yazo Kinga wayarsa yanzu naje na anso Masa a gun cj". Da sauri na ce "haba zo muje d'akina mukalli soyayyar". Nafad'a Ina kokarin janye hannuna dake rike a hannu Aunty Rafee'at". Itako tadad'a rikeni gam tareda janyoni mukafita. Tirjewa nayi na ce "Aunty Rafee'at kutafi kawai nikam kallo zamuyi". "taho muje in kinje can d'in kyayi kallon". Tafad'a tana turani cikin mota Baki natura a raina nake fad'in "yanzu shikenan kallon soyayyar Nan yashige ni? yanzu idan Ya Maheer yakoma kafin in dawo A'i na kuma zan sake kollon soyayyar oho, gashi kuma ba Ya Masa'ud bane aka Mana auren da shi bare muje muyi soyayyar". Murmushi ne yasub'uce min lokacin da zuciyata takawo min wani tunani nakuma gyad'a kaina alamar gaskata a bin da zuciya ta bijiromin da shi "sai muyi da Ya SALEEM in kawai". Sai kuma na kwab'e fuska Ina tantama akan a binda zuciyata keta sakawa da kwan cewa. Jin karar tsayuwar motar ce yadawo Dani daga duniyar tunanin danatafi Da mamaki nake kallon gidan wai yausheni muka taso da har mun iso duk da dai nasan sakanin Dass da Bauchi ba nisa Amma dai tafiyar tayimin sauri. Motoci uku ne aka taho da su d'aya motar data d'auko mu sai wacce tad'auko 'yan'uwan Ummi da Mamie d'ayan Kuma 'yan'uwan Inna ne had'eda makota. A tare mukashiga ciki kowa sai San barka yake da tsaruwan part in, duk da ai kin Rabin wuni ne amma Bai Hana part in tsaruwa da d'aukar Ido ba, Dan kwararrun ma ai katane sukayi ai kin cikin kuma kan kanin lokaci suka gama Dan ai kine bana mutun d'aya ko biyuba surai wajan goma ne. Ko zama mutane basuyi ba diraibobin sukace 'yan Dass sufito sumai dasu a cikin Daren suka juya dasu 'Yan cikin gari ma kowa takama gaban ta mukarage dagani sai Aunty Rafee'at da Aunty Jaleela. Wanka Aunty Rafee'at tasani naje nayi Ina fitowa Tamika min Mai nashafa sannan na d'au kayan bacci da ta cire min shi nasaka suna zaune nagama kimsawa tsaf. Duba a gogo tayi "ta ce Jaleela inaga mukwana kawai kin ga yanzufa karfe 12 ko munfita ma ba lailai bane musami a bin hawa gashi Kuma diraiba yatafi". Aunty Jaleela ta ce "to shikenan". Nidai gado nahaye ba jimawa bacci yad'au keni. Washegari Ina salla nakuma komawa gado su Aunty Rafee'at fita sukayi sukaje suka kikkim sa Mata cikin parlour zuwa kichin da bayin parlour duk da dai baiwani yi datti sosai ba zuwan ba'in jiyane gurin yad'an hargitse Sannan suka had'a breakfast mafi sauki suna gamawa suka komo d'akin Aunty Jaleela tamaso bakin gadon tad'aka Mata duka. Firgigit nafarka tareda mikewa zaune Ina shafa inda tabugan, Baki naturo na ce "Toni menaki?". Ta ce "banza kin kwanta sai sharar bacci kk kin d'auka Nan d'in gidan Inna ne to Nan bb Mai yimiki Dole ke Zakiyi Koda cewa akwai Mai aiki a gidan yazama dole wani abun kezakiyi". Aunty Rafee'at ta ce "kyaleta Jaleela tashi kije kiyi wanka kizo kiyi break". Namike Ina kunkuni nashige bayi. Bayan nayi wanka nasa kaya nazauna gefen Aunty Rafee'at nasoma cin breakfast in da ta had'amin Ina gamawa ta ce min nakwashe plt in nakaisu kichin nakwashe nakai Koda nadawo ganin su nayi sanye da mayafi nakaraso in da suke Ina fad'in "Ina Kuma zaku?". "Zo zaunan Nan". Aunty Rafee'at tafad'a tana nunamin gefen ta, Nazauna tadubeni ta ce "To mu zamu tafi sai in an kwana biyu zamu zo muduba ki HAMDAH". takuma Kiran sunana na ce "na'am". Ta ce "HAMDAH kirage kiuya idan tayi yawa itake janyo kazan ta da safe kina sallah kada kikoma ki kwanta harsai kin share part inki kin gogeshi kin samasa turare, idan Ya SALEEM anan yake to kitabbata sai kin had'a Masa breakfast tukun idan Zaki kwantan nema saiki kwanta, Kinsan Ya SALEEM yanada son Shan tea in dare to kidage zan kawo Miki kayan kamshi wad'an da ake girka shayi dasu sai kirika girka Masa dasu". Shuru nayi Ina kallon ta ni duk tunanina ma yatafi kan shara da goge-gogen data fad'a "Na ce "Kai Aunty Rafee'at duk ni kad'ai zan Rika sharewa da gogewan tap yaushe zan iya". "Waye da kk tunanin zaizo yamiki to kada Allah yasa ki'iya Aunty Rafee'at kyaleta kada tayi tasan halin Ya SALEEM ai Sarai Allah yasa kullum yarika nakad'a Miki duka tunda ke idan aka fad'a Miki magana bakyaji tashi mutafi Aunty Rafee'at kada tayi". Aunty Jaleela tafad'a tana mikewa tsaye, Murmushi Aunty Rafee'at tayi Dan tasan garunsu baya hawa akwai 'yar tsama na sako da sako sakanin su duk da cewa Jaleela tabaiwa HAMDAH tazaran shekaru dad'an dama. Aunty Rafee'at Bata Bari sun bar gidan ba harsai Dana Mata alkawarin zanyi duk abin da tasani hardama wad'anda takara d'auramin su akarshe, har bakin get narakasu dafari nace ni zanbisu Aunty Rafee'at tace nazauna ita zatazo gobe Ina tsaye harsai da naga sun shiga nape kafin najuya nakoma ciki, nasa kaina zan shiga parlour sai ganin Aunty Na'ima nayi tsaye cikin parlourn rikeda wuka a hannun ta tana ganina tayi kaina.............. HHHHHH🤔 uhum Bari nayi shiru nafeceðŸƒðŸ»â€â™€ï¸? Mommyn Twins ce *🌺HAMDAH🌺* *NA* *RASHEEDA S DIRECTOR* _(Book one)_ *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🻠https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* MARUBUCIYAR👇🻠*BA ABIN DA BAN GANI BA* *INA SANE DA HAKA* *ALFARMA* *BAZAWARA CE ITA* AND NOW👇🻠*HAMDAH* *Free page* My no 08034690723 🅿ï¸?6 Kara nakwalla ganin tayi kaina tana juya wukar, kafin nayi yunkurin gudu harta isoni tashako kwalata tad'aga wukar takawoshi daf da fuskata, tana cigaba da juyashi, tsananin tsoro had'eda firgici su suka dirarmun kad'an yarage nasaki fisari a jikina, duk wani barazanar da Inna takeyimin nazata yankani Bata tab'a d'aukar wukan har takawoshi kusadani irin hakaba. Wani gigitaccen Kara nasake Mai cike da tsananin tsoro nadaddage narike hannunta data da ta shako wuyata da shi, da Æ™yar na iya sun kuyar da kaina na yanka mata cizo a hannun, da sauri tasaki wuyana najuya da mugun gudu nashige d'aki, namai da kofa narufe da karfe namurza key, najin ginu da jikin kofar tareda dafe kirjina da ke dukan uku-uku, sai sauke numfashi nake kamar wacce tayi tsere, zamewa nayi kasa nazauna har lokacin hannuna nadafe a kirjina. "Nashigesu yaushe Aunty Na'ima tahaukace?". Nayiwa kaina tanbayar. Jin tana dukan kofar yasani mikewa zunbur, sosai take dukan kofar tanafad'in "Wlh da kin tsaya da sai dai yau uwarki tahaifi wata shegiya munafuka ai ni tun sanda nafara ganin ki nasan bakaramar hatsabibiya za'ayi anan ba, ina zama da mijina kk zab'a to kuwa kin zab'i tarwatsewar rayuwarki!". Tajuya fuuu tafice. lekawa nayi tajikin kofar na hangi bayanta tana ficewa daga parlourn, da sauri na Isa bakin gado nazauna Kuma dafe kirjina nayi "dama ashe Aunty Na'ima tahaukace shine Inna tasa aka kawoni gidan Nan Allah bazan zauna ba ko sati d'ayan ma nafasayi". Ta babban parlour Na'ima tabi tana shiga Ya SALEEM nafitowa da ga part insa, da sauri taja tatsaya tamai da hannunta dake rike da wukar tabaya, A sannu yakaraso in da take yatsaya daf da ita, kirjin tane yafara dukan uku-uku tabbas idan yasan a bin da taso ai katawa yau kashin ta yabushe, Dan tana da tabbacin yaga ta in da tafito, ji tayi zuciyarta tama bushe tashirya d'aukar koma menene zama da kishiya Kam tad'au alkawari wa kanta sai dai a lahira idan a nayi. Cikeda karfin hali da bushewar zuciya tad'ago kanta, Ga mamakin ta saitaga yatsareta da idanunsa wacce suka kankace suka Kuma sauya kala,da wannan alamar kawai take iya fahimtar yanayin sa idan yana hannu, "Jiya bakiga miscall Ina bane". Yy tanbayar yyn da ida nunsa yake kafe a kanta, Numfashi tasauke a kasan zuciyar ta Dan tafahim ci halin da yake ciki Kuma ta tabbata da shi yakwana, ta ce "nagani mana". Ya ce "to meyasa Baki d'agaba Kuma Baki zoba". Yy maganar fuskarsa a murtuke tace "Nazo nayi maka meye bayan ka auro wacce zata maye maka gurbina ai zuwana baya da wani am fani meyasa baka kirata taje tabiya maka bukatar nakaba". TafaÉ—i maganar ne cikin karfin hali da tsoron a bin da zaije ya dawo dan kuwa karshe ita zai É“are mata, dan dai tasan koshi waye duk da kasan cewarsa mabukaci yakan iya danne bukatar sa har idan ba ita ta neme shiba, in zasu shekara bazai taÉ“a neman taba, wani bin takanyi tunani da zargin taya yake iya jure bukatar nasa ko dai yanada mai biya masane a gefe tayi duk wani iya binciken ta daga karshe dai duk amma É—aya ce babu.👌🻠kariyarsa shine AZUMI. takan gane zallar bukatarsa ne ta Æ™wayar idanunsa. Had'e Rai Yakuma yi yajanyota jikinsa yad'an ja da baya yazauna saman kujera tare da zaunar da ita a gefen sa yakalleta da kyau ya ce "Kinsan me kk fad'a kuwa? HAMDAH d'ince zan kira? Me kike nufi ma tukun?". Kawar da kanta tayi gefe har lokacin hannunta dake rike da wukar namakale a bayan ta dad'a mikashi tayi tabaya sosai, ta cusa wukar tasakankanin kujerar dasuke Kai ta ce "tun da har kariga da ka a mince a ka kakaba maka ita to mekuma yarage,tun da Wannan ya'iya kasan tuwa to meye bazai iya faruwa ba". Takarashe cikeda gatsali tayun kura tana kokarin mikewa, yaki Bata da ma tahanyar sauke hannun sa a kafad'arta ya dad'a suke fuska tare da tsareta da ido Yana d'an kyakykyafta su. kallonsa tayi idanunsa duk sun kankance murmushi tayi a cikin ranta, tace "Dama an faÉ—a min zaka kawo kanka da kanka". Wannan ma wata kofa ce na mafita a gareta. Kawar da kanta tayi tamike tsaye tanafad'in "Kyaleni inada abin yi". Mikewa yy tareda riko hannun ta yakuma d'aure fuska cikin nuna Isa da bada umurni ya ce "Kafin kiyi wani ai kin sai kinyi nawa tukun Dan haka muje". D'an zabura tayi ta ce "wa ni?ai Wannan Kuma babushi ai SALEEM tun da kaje ka auro wata ka ajeta cikin gidan Nan to babu Wannan maganar sakanina da kai sai dai karika kunshe abinka kokuma kaje can kasaukeshi cikin mararta". Kansa yashafa tareda furzar da iska daga bakinsa ransa ya b'aci datake Dan gantashi da kanwarsa, duk jarabarsa bazaije gun HAMDAH da bukatarsa ba to ta inama zai fara 'yarda a ka haifeta a gaban idon sa, yakuma rasa dalilin da yasa yakasa iya danne abinsa har kuma yake kokarin nuna mata halin da yake cikin. Dogon tsaki yaja tare da Fizgo hannun ta yanufi cikin bedroom in sa, suna shiga yasaki hannunta yanuna Mata gado yy Mata alama da tahau. Wani kuka tasake Mai cikeda zunzurutun makirci da tsigar Jan hankali tazube bakin gadon har da Jan sheshsheka cikin muryar kukan takefad'in "SALEEM tun yanzu harkafara nunamin cewa kakaro aure A she kaima kana daga cikin mazaje masu irin Wannan halin?,nasan Dan ka kuntatamin kanunamin ni ba komai bace zaka kwanta Dani,wlh SALEEM idan ka cutar Dani dan kana tunanin kana da wata Allah sai yasakamin". Wani kukan takuma sakewa Wanda duk Wanda yaganta saiyaji tabashi tausayi. Kallonta yatsaya yi hanikam tadage take rusar kukan, Tabbas yasan ko wata mace irin haka yakasan ce da ita bazato bb sammani a karo Mata abokiyar Zama dole tagirgiza, musamman Na'ima da yasan halinta da kafurin kishi wasu matan sukan iya b'oye kishinsu a wasu lokutan Na'ima kuwa batadaga cikin irin wad'annan matan. Sai dai a yanzu yanayinta ya banbanta da na sauran lokutan yanayin ta nayanzun yabashi tausayi, musamman dayaga kishin gauraye da rauni a tattare da ita. Asannu yamaso in da take yazauna kusa da ita Yana fuskan tarta ya ce "Meyasa kk son tada hankalin Ki a kan Wannan?, HAMDAH fa kanwatace kisa a ranki HAMDAH an kawota gidannan ne Dan ta tayaki wasu ai'kace-ai'kace nagida, duk wasu a bin da yakamata ita zata Rika miki to meye wani abun tada hankali". "tabbas Wannan damace". tafad'a a kasan zuciyarta Ganin yadage da lallamin ta gashi Kuma a bukace yake sai tarika basarwa tana jam Masa aji. Rungumota yy yashiga kokarin samarwa kansa nutsuwa Nan ma Bata bashi dama ba bukatar ta dai yacigaba da fad'ar magana maraddad'i a kan HAMDAH a hakadai harya samu yabiya bukatarsa. Bayan komai yalafa tana kwance a gefen sa hannunta na d'auren saman kirji sa cikin salon yaudara da kirsa da kisisina tanarke murya tasoma magana. "My SALEEM ni a ganina ace yarin yarnan tazauna a gidan Nan kawai Dan d'an wani 'yan ayyukan da bazasu gagareniba kuma ga Rufa'ila ma tananan, inaga hakan zai iya zame Mata takura kawai a maidata gida in yaso tarika kawo Mana ziyara lokaci zuwa lokaci, Kar yazamo mun takura mata". Janye hannunta yy daga kirjinsa yamike zaune ya ce "hakan bazai yuwuba bakuma zanso su Abbu su sami wanna labarin ba, hakan bazai yuwuba tacigaba da zama a hakan kawai". D'an shuru tayi zuciyarta na kuna, "dama nasan za'ayi haka shegen wani son biyayya da wani nuna shi Mai iyaye sai yarika nuna shi yafikowa yiwa iyaye biyayya". Tayi maganar a cikin zuciyarta. Tabbas tasan abune Mai wuya ya amince da Wannan kudurin natan Dan SALEEM mutun ne Mai matukar Jin maganar iyayensa da yimusu biyayya ko da bayason a bu har idan suka nuna Amin cewarsu a kan a bun tofa shima ya Amin ta. Tab'e Baki tayi a je a haka wataran wanna biyayyar taka sai ta durkushe. Saukowa yy daga saman gadon yashige bathroom Dan sarkake jikin sa. ★★★★ Tun bayan fitar Aunty Na'ima dana koma saman gado ban tashiba saima kwanciyar da nayi tunani narikayi ta yadda zanyi nafita a gidan batare da taganni ba, Dan ni banji kamar zan cigaba da zama watarana ciwon haukanta Yakuma tashi takasheni babu Wanda yasaniba, gara kawai nakoma Dass gun Inna. Mikewa nayi nazauna tare zuro kafafuna kasa namike tsaye, gaban wardrobe na Isa da zummar d'iban kayana natafi Dass, daga in da nake tsaye ina iya hango tajikin window kasan cewar glass in windown da labulen duk abud'e suke, Mai da marfin wardrobe in da nabud'e nayi narufe natako jikin windown, Ido naware hango Mai baiwa fulawa ruwa yanata zagayi cikin fulawa nazuba musu ruwa, Washe Baki nayi, Nan take namance dawani batun tafiya, Dasauri nabar jikin windown nanufi kofa nafita waje, da sassarfa na Isa inda Mai baiwa fulawa ruwa yake banyi wata-wataba na wafci tiyon hannunsa nad'agashi sama Ina sallen murna, ruwan Yana dawowa jikina, Na ce "la Salele Ashe dama kazo garinnan kana irin ai kin da Baba na lambu yakeyine?, ai daga yau kullum zan Rika tayaka Yasin." Da sauri Salele yamika hannu Yana kokarin amsar tiyon, nasauke hannuna nayi baya dashi ya ce "Æ´ar gidan Inna bani nacigaba da ai kina tun oga bai fito". Ban saurareshiba saima watsawa furannin ruwa Dana soma cikeda Jin dad'in ganin abin kaunata ruwa. Salele d'an Dass ne unguwarmu d'aya dashi, ta hannun Inna yabi harya Sami aiki agidan Ya SALEEM. Duk yanda yaso nabashi tiyon fir naki na ce nidai yabari zan tayashi ne,haka narika d'aga tiyon sama ruwan nasauka a kaina dakuma cikin fulawan tsalle narika yi cikeda Jin dad'i, karshe dai hakura yy yatsaya Yana kallon ikon Allah. Ya SALEEM ne tafe Yana gyara d'aurin tsadadden agogon dake d'aure a hannun sa, Ga dukkan alamu sauri yake Dan yanayin tafiyar da yake yanuna hakan. Da sauri wani dattijo dake share mota yy hanzarin bud'e Masa marfin motar tareda d'an risinawa tun kafin yakaraso in da motar take. Da sauri Salele yamasa kusa da ni yamiko hannu Yana kokarin amsar tiyon tare da fad'in "Yargi dan Inna bani Kinga Oga yafito". Da sauri najuyo Jin ya am baci Oga, dai-dai lokacin Ya SALEEM yakarasa sauka daga saman step in sashin sa, da zai sadaka da farfajiyar gidan. Idona nasauke kan fuskarsa bb ko alamar rahama a tattare dashi, mayar da dubana nayi jikina daga sama zuwa kasa gaba d'aya najike. Rai b'ace Ya SALEEM yanufo in da nake Yana maganar zuci, "Kaduba shashanci irin na yarin yarnan da wannan tsanyin tafito tana jika jikin ta yanzu idan mura yakama ta Ina ni za'abari da damuwar siyan magani tun da an kakabamin da muwa, yarin ya saikace wata mayya wannan uban sanyi tafito tana zuba ruwan sanyi ajikin ta!". A zafafe ya dunfaro in da nake. b'ari jikina yasomayi Dan nasan yau Kam banida wani mafaka bamu tare da Inna bare tahanashi dukana. Wayar dake rike a hannun sane yafara tashi da wani sassanyan sauti alamar shigowar Kira, batare da ya tsaida tafiyar da yakeba yad'ago wayar tareda kallon fuskar wayan, Sunan Abbu ne yabayyana kan screen in wayar, Cikin hanzari yaja yatsaya. Ganin ya tsaya Da sauri na wurgar da tiyon najuya a guje nayi ciki. Gyara tsayuwar sa yy da kyau ya Kara wayar a kunne tare da yin sallama ya ce "barka da warhaka Abbu". A b'angaren Abbu ya amsa Masa da "yauwa". Sannan Abbu yad'aura da fad'in "yagidan da iyalin?". Ya ce "alhmdllh". "Masha Allah, idan kafita yau kaje kanimawa HAMDAH makaranta tacigaba, Bai kamata ace an dakatar Mata da karatunta ba, kayi Mata duk wani abinda yadace inyaso ko zuwa satin samane saita fara zuwa". Shuru yy batareda yace komai ba, Abbu ya ce "hello SALEEM kanatare da ni?". Tafiya yasoma sannan ya ce "Eh". Atakai ce, Abbu yaci gaba da fad'in "Sannan kazuba Mata duk wani abun bukata kamadaga kayan abinci da na Sha da sauran su, duk da nasa an Kai wasu jiya Amma yanada kyau ka Kara mata, kadaiji abinda nafad'a ko?". "Eh". Yakuma fad'a tare da sauke wayar a kunnen sa Jin Abbu yakatse Kiran. Dai-dai lokacin ya Isa jikin mota yashige ciki Yana am sa gaisuwar da Malam Sule Mai wankin mota keyimasa, Salele yakaro jikin motar da sauri yarusuna yashiga gaida shi, Rai b'ace yadubi Salele batare da ya am sa gaisuwar da yake masaba ya ce "Zaka iya tattarawa kakara gaba tunda ai kin ya isheka!". Kuma durkusawa yy kamar zai zuba goigowonsa kasa ya ce "wlh Oga nace tabari ita taki a gafar ceni". tsaki yaja yafigi motarsa yy gaba. Ina shiga d'aki bayi nashige dagudu narufe kofar, Jin karar tashin mota yasani d'ale saman toilet naleka ta window, ganin shine yafita sai naduro daga saman toilet É—in, kayan jikina dasuka gama jikewa yatub'e nawurgasu cikin washing machine, Najanyo towel dake sakale jikin karfe na silver dake gefen bayin Wanda yake mazaunin igiyar shanya, Nad'aura,nafito nanufi jikin wardrobe Ina tura Baki had'eda kunkuni "Shi wanna yafiye takuri baya tab'a barin mutun yasake, Kuma an jima komawa zanyi naje nacigaba". gajeren tsaki naja naji haushin yadda yakatsemin wasana da yanzu inacan Ina kan zuba ruwa Mai dad'i a jikina. Kaya nasaka nafito parlour. Kitchen nanufa, Ina shiga nafara bud'e-bud'e ko zan Sami ragowar breakfast in da Aunty Rafee'at tagirka d'azu, Dan zuwa yanzu nafara Jin yunwa, bb ko alamar abinci agun Dan haka nashiga tunanin mezan girka Dan nasawa cikina. Jinayi kamar ana buga kofa ido nawaro tareda kasa kunne da kyau, Tabbas kuwa knocking ake, da karfi kirjina yabuga gaba ki d'aya nagama sinkewa dan nasan Ya SALEEM ne ko wancan mahau kaciyar matar tasa, Jin an cigaba da knocking in, ahan Kali nafara taku na Isa jikin kofar kitchen, ahan Kali nabud'e kofar Saida naleko na tabbatar da babu kowa cikin parlour'n sannan nafito, Jin an daina buga kofar sai naja natsaya cikin parlour'n, Nakai minti 5 a tsaye, sai Kuma aka cigaba da knocking in. Zurunayi Ina kallon kofar a yanzu Kam nasan cewa ba Aunty Na'ima bace Dan ko d'azu da tashigo ai Bata tsaya bugun kofa ba Kai tsaye tashigo, Saidai banada tabbacin cewa ba Ya SALEEM bane, Wani numfashi nasauke. Tabbas inko shine bashakka yau saiya b'allani cikin gidan Nan, Yakuma Hana a d'aurani haka zan cigaba da rayuwa a gurgunce. Hawayene yasoma gangaromin batare da nasan da zuwan suba, Ahan Kali nasoma tafiya na Isa jikin kofar, hannuna na rawa nad'aura saman handlle É—in rumtse idanuna nayi naja numfashi da karfi sanda na murd'a handle in, nad'an Masa da baya naja kofar batareda nabud'e idanuna ba, Baya nakuma yi lokacin Dana gama bud'e kofar nabud'e idanuna dasauri Jin yace b......... Mommyn Twins ce *🌺HAMDAH🌺* *NA* *RASHEEDA S DIRECTOR* _(Book one)_ *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🻠https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* MARUBUCIYAR👇🻠*BA ABIN DA BAN GANI BA* *INA SANE DA HAKA* *ALFARMA* *BAZAWARA CE ITA* AND NOW👇🻠*HAMDAH* *Free page* My no 08034690723 🅿ï¸?7 "Barka da warhaka Hajiya". Nannauyan ajiyan zuciya nasauke a fili,ganin ba Ya SALEEM d'in da nake zato bane, Kai kawai na iya gyad'a Masa Dan har lokacin jikina Bai daina cirawaba, Mutumin ya ce "Oga SALEEM ne ya yace nakawo wad'annan". Yafad'a Yana nuna kayakin abinci daki jibge a gifen sa,bin kayan nayi da Ido, katon-katon in taliya da macaroni Indomie Couscous mangyad'a yello da manja shinkafar dafawa da farar shin kafa da semo buhu d'ai-d'ai, Arish Naman saniya Dana kaza wacce aka gyarata aka yayyanka kwai kiret-kiret sai busashen kifi da d'anye Maggi curry time dadai sauransu, kayan d'and'ano kala-kala. Sai kayan tea suma komai akwai. Muryarsa na sinkayo Yana fad'in "Hajiya Bari nashiga dasu ciki". Kai nakuma gyad'a Masa namasa gefe nabashi hanya, buhun shinkafa yad'auka ya ce "Ina kitchen in yake". Da hannu nanuna Masa kofar kitchen, asannu nakoma cikin parlour nazauna kan 1str, Jidan kayakin yasoma Yana shiga dasu ciki tas yakwashe yashiga dasu sannan yakimsa komai in da yakamata kana yafito yymin sallama yafita. Mikewa nayi nashiga Bedroom Jin sautin Kiran sallah dake tashi cikin masallacin kofar gidan, Direct bathroom nashige nayi alawala nafito nagabatar da Sallah, Ina idarwa namike nanufi kitchen, Tsayuwa nayi Ina karewa cikin kitchen É—in kallo yakimsa komai yadda yakamata, a sannu na Isa jikin kofar store da ke Nan cikin kitchen É—in. Natura nashiga Shima yashirya komai yadda yakamata, katon É—in macaroni nabud'e naciro laida d'aya, nad'ibi albasa 'yan madai-daita guda uku nakomo kitchen,nad'au 'yar madai-dai ciyar roba namaso jikin Fridge Wanda suke jere subiyu babba da karami, Nabud'e karamin, Jan namace da kayan ciki sai d'anyen kifi aciki, nad'ibi zallar hanta d'an dai-dai sannan narufe Nazo na aje, nad'au wuka na yayyankashi d'an madai-dai ta nawanke nazuba cikin tukunya, sannan nakunna Gas nad'aura tukunyar, Nayanka albasa guda biyu cikin ukun dana d'ibo nazuba,na b'are Maggi da curry nad'ibi garin citta da kanumfari sai d'an gishiri d'an kad'an, duk nahad'a nazuba sannan narufe tukunyar. Babban Fridge É—in nakuma bud'ewa gefe d'aya kayan ganyene irinsu karas kabeji green beans latas da dai sauransu su, D'aya gefen Kuma drinks ne kala-kala nad'ibi karas da green beans, na yanka karas sirara sannan nawan kesu natsane guri guda, Tattasai da taruhu na nikeshi d'an dadai, sannan Nabud'e tukun Yar hantar tanuna, nasauke, wata tukunyar nad'aura kan Gas nazuba ruwa cikin sa narufe, batareda b'ata lokaciba ruwan yatafasa kasan cewar ruwan bashida yawa, Rabin laidar Macaroni nazuba cikin ruwan dake tafasan, Dan nasan ko wuni zanyi bazan iya cinye laida guda ba, Bayan 7min nasauke najuye cikin 'yar karamar kwando,nawanke tukunyar Dana tafasa macaroni'n nakuma maidashi kan Gas nasulala mangyad'a d'an dai-dai yadda nake bukata na yanka albasa cikin sa yana soyuwa najuye kayan miyar Dana rigada na jajjaga minti 4 yy nazuba Masa ruwa d'an kad'an nazuba kayan d'and'ano sannan narufe,Saida yatafa sosai na tabbatar da maggi'n Dake ciki sun narke sannan nazuba tafashashiyar hantan namota nakuma maida marfin narufe, Zuwa can nabud'e nazuba Macaroni nayuya sosai yadda zasu garwaya da juna,sanin Macaroni da hantan sun d'an nuna tun agun tafashe sai na zuba yankakken karas da girinbins iÉ—in narufe sanna narage wutan namasa gefe Ina sauke numfashi. Lumshe idanuna nayi Jin daddad'an kamshin Dake fita daga cikin girkin, Banyi mamakin yadda na'iya had'a girkin batare da yabani wuya wajan iya sarrafa shiba,sanin cewa hakan koyar wace ga Aunty Rafee'at Dan duk Randa taje Dass ita takemana girki harta koma, duk sanda take kitchen Ina tare da ita, hakan ne yasa nau ikan girki iri da kala suke zaune cikin kwakwalwata, duk kiwuyata banayiwa girki Dan Yana burgeni sosai akasin wanke-wanke da shara dasuke cimin tuwo a kwarya. Numfashi nakuma sauke sanda nakalli inda nab'ata,Baki naturo gaba,tuno maganar da Aunty Rafee'at tayimin d'azu dazasu tafi har narakasu bakin get Bata fasa fad'amin ba, ta ce "Duk sanda kikayi ai ki kitabbata kin tsaftace inda Kika b'atan kada kibar jikin ki da datti kada kibar muhallin ki da datti kidage sosai wajen saftar jikin ki da muhallin ki,nasanki da kiwuya HAMDAH Dan Allah kirage". Asannu namaso nafara Tarkasa kwanunkan danayi amfani dasu nawanke namaida komai mazau ninsa, Nashare cikin kitchen in har inda ban b'atan bama nakuma gogeshi tsaf,ni kaina gurin yabani sha'awa tabbas tsafta wata abace Mai girman gaske. Tuni ruwan cikin macaroni'n yatsane nakashe gas in nasauke tukunyar, Kula Mai d'an girma nad'auka nakwashe girkin a ciki sannan nazuba Wanda zanci a plate, Parlour nadawo nazauna nasoma cin abin cin. Ina gamaci namaida plate in kitchen, Nazo nakulle kofar dazai sadaka da babban parlour'n gidan, wan da tanan ne Aunty Na'ima tabi tashigo,kasan cewar akwai hanya nakowani part dake cikin gidan tacikin babban parlour'n, Nakuma je namurza key na asalin kofar parlour'n, Sannan nazo nakunnan TV nakwanta saman doguwar kujera, ba jimawa bacci yad'aukeni. Ban farkaba sai wajen karfe 6, asannu natashi nashiga Bedroom naje nayi alawala Koda na idar da sallar, ina kan sallayar aka Kira Sallahr magriba namike nagabatar da shi. Bayan na idar shiru nazauna Kan sallayar, ahan Kali naketa jin tsoron danaketa danneshi natasomin ganin guri yafara duhu, Ban tashiba Saida nagabatar da Sallah'r Isha, Tuni guri yagama duhu duk da kuwa hasken wutan lantarkin daya haska ko Ina nacikin gidan,Amma duk da hakan acikin d'ar-d'ar nake, gagurin yatsaya cak bakajin motsin kowa. asannu namike na ninke sallayar na aje nazauna bakin gado gaba d'aya kewar Inna yacikani, "Ko yatake?". Nayi maganar afili, sai Kuma nakwab'e fuska "namasan ita batunani takeba tunda da gangan tasa aka kawoni gidan Nan, ai dafarko da Ya Masa'ud tace za'amana aure shine zatasa a canza da Ya SALEEM, Kuma sati d'ayan zanyi bazan Kara ko kwana d'ayaba". Nakareshe maganar tareda yin rau-rau da ido. Najima sosai zaune agun daga bisani namike naje kitchen nazubo a binci, bedroom in nadawo Ina gama ci naje nawanko bakina, Nazo nahaye gado, Ganin baccin bazuwa zaiyiba kasancewar ban Jima datashi daga baccin ba, sai nafito parlour nakunnan TV don yad'ebemin kewar Inna, sai wajen karfe 11 nakashe TV'n nashige bedroom lokacin Kam bacci ne Tam idona. Washegari Bayan nayi Sallah kwanciya nakumayi bani nafarkaba sai karfe 9, Nasauko a gadon duk jikina a mace Dan baccin Bai isheniba, nadai tashine kawai saboda hud'ubar da Aunty Rafee'at tayimin na baccin safe, Har nakai bakin kofar bathroom saikuma najuya na wuce cikin window nazuge labule, "La harya fara". Nafad'a tareda sakin labulen najuya da sauri nanufi waje. Da dariya d'auke a bakina nakaraso in'da Salele yake, Yana ganina yy saurin gyara rikon tiyon hannusa, Na ce "Salele barka da safiya". Namiko hannu Ina fad'in "Kawo tiyon natayaka". Cikin sauri ya ce "a'a 'yargidan Inna kirufamin asiri karkisa narasa ai kina, jiyan nanma bansaniba ko Oga yahakura ko Bai hakura ba, idan yanzu Yakuma fitowa yasameki shikenan nakad'e". Baki natab'e najuya inafad'in "ohon ku Allah yasa akwai ruwa a bayi". Ya ce "yauwa yimaza kije na bayin kiyi wasanki hankali kwance". Nidai ban Kuma kulashiba nawuce a bina, Ina shiga ciki direct bathroom nashige natub'e kayana nasun kuya zuba ruwa a jikina Saida nagaji Dan kaina kafin nayi wankan soso da sabulu nad'auro towel nafito. Gaban dressing mirror nazauna, Mai nashafa sannan nayi simple makeup, namike na isa gaban wardrobe naciro wata doguwar Riga robal material nasaka, sannan nasaka d'an kwalin a kaina batare da na d'aura ba nafito. Kitchen nashiga na kunna gas nad'aura ruwan zafi, bud'e karamin Fridge nayi nad'au kifi guda d'aya wanda dakyar na'iya ciroshi saboda kankarar da yy duk sun manne da junan su, acikin roba nasaka nabud'e tukunyar Dana d'aura Kan Gas nasaka Kofi nad'ibi ruwan zafi nazuba Kan kifin, Bayan 10 second duk kankarar jikin sa yazamo ruwa nasiyaye ruwan, sannan nayayyan Kashi gunduwa-gunduwa nakuma wankeshi tsaf nad'au wata tukunyar najuye ciki, d'aya gefen Gas in nakunnan nad'aura tukunyar kifin nazuba Masa ruwa d'an dai-dai. Nazuba citta na yanka albasa nazuba kana nazuba kayan d'and'ano sannan narufe, Ganin alamar ruwan zafinnan yafara tafasa ne,nad'auko flakes nazuba ruwan ciki tareda jefamasa Lipton Mai citta narufe flakes É—in na'aje gefe. Nad'ibi taruhu kwalli uku da albasa 'yar madai-dai ciya na jajjagesu, Sannan nad'ibi kwai guda hud'u nakad'a na juye jajjagen taruhu da al'basan Nan cikin sa,kayan d'an-d'ano nazuba d'an dai-dai saboda kada yayi yawa, saboda idan yy Masa yawa nasan bazai yi dad'iba. Bud'e tukunyar kifin nayi, saurin rage gas in nayi ganin yy yadda nakeso yanuna luguf ruwan ciki yakafe, juye kifin nayi cikin wani roba Mai d'an fad'i, Saida nabarshi yad'an wuce yanda zan iya sa hannuna ciki,kasussuwan kifin nacire gabad'aya sannan najuye kifin cikin kwan Dana kad'a namosa, Tukunyar tuya nad'aura nasulala Mai Saida yy zafi sannan had'in kwai da kifin Nan nazuba ciki, Haka narika soyawa kamar waina. Ina gamawa nakimsa gurin, sannan nakwashi breakfast Ina nakaisu parlour, Ina Zama cikin parlourn naji ana buga kofar shiga Side in Dake ta babban parlour, Ido nawaro sai Kuma nasauke numfashi tuno cewa kofar a kulle take tun jiya, Lomar a bincin nakai Baki tare da fad'in "ai kigama yi Allah bazan bud'eba sai kin Sami sauki. Tun daga wanna ranar kullum side Ina akulle take, Wasu lokutan zanyi tajin ana bugun kofa ta cikin babban parlour sai dai bantab'a yunkurin bud'ewa ba sanin cewa Aunty Na'ima ce. Yau kwanana shida a gidan hakan kuwa yy dai-dai da sauran kwana d'aya na koma ayadda nasanyawa kaina iya kwanakin da zanyi a gidan. Acan cikin garin Dass kuwa, Zaune Inna take a sakargida bisa Kan tabarba, kwad'awa Fatu Kira tayi, cikin hanzari Fatu tafito daga cikin kitchen, tazo in da take tadurkusa taredafad'in "Gani Inna". Waya Inna Tamika Mata ta ce "Ungo maza kiramin Mai sunan Malam yau ace kwana biyu banji halin da 'yarnan ke cikiba, Kullum su Idris surika cemin wai lfyrta Lau, tana tareda wanna Mai zuciya kamar fad'a wutar, wayasan kalar muguntar dayake shuka Mata". Murmushi Fatu tayi tareda karb'ar wayar, tun ranar da a kakai HAMDAH Inna ke maganar ko wace hali take ciki, acikin kwana biyun sau uku tana baiwa Fatu waya ta ce takira Mata Abbu da Abba ta tanbayesu wai ya lfyr HAMDA'n, duk San da ta tan bayesu sai suce Mata tana Nan lfy. Number'n Ya SALEEM ta danwa Kira. Zaune yake bisa kujerar dining table rike da cup in tea a hannusa yanad'an kurb'a, akai-akai yake kallon gogon Dake d'aure a hannun sa, Na'ima ko na hakimce a gifen sa yayin da itama breakfast in take, aje cup in yy tareda mikewa tsaye, dai-dai Nan wayarsa tafara tsuwa, Mika hannu yy yad'au wayar dake bisa kan dining in,kamar bazai d'aukaba ganin Mai Kiran nasa, haryau a cike da Inna yake Dan gani yake kamar itace tashirya komai gameda auren, har Kiran takusa katsewa sai Kuma yad'aga. Jin an d'aga kiranne Fatu tayi saurin mikawa Inna wayar tanafad'i "Gashi ya d'aga Inna". Tamiko hannu cikin hanza ta karb'i wayar takaishi kunne. Ta ce "Assalamu'alaikum Kai Mai Sunan Malam haka ake a gidan ku abaka mata kamar an baka mutuwa, ai dai ni Dana raineta ai kakira kayimin godiya, to baiwa HAMDAH'n waya naji lfyrta". D'an guntun tsaki yaja a dakile ya ce "Akan wanna ne zakiwani kirani da sassafen Nan to kikirata Mana kiji lfyrtan saini Zaki Kira". Ta ce "Dan gidan ku in da tanada wayar da zan tan bayeka lfyrtane, kasiya Mata wayar Mana kaga ko zan Rika kiran naka, iye shegen banza Mai bakar zuciya, kada kakawomin shed'ananci yanzu nahayo mota Nazo Bauchi'n". Tab'e Baki yy tare da fad'in "Inko ni zan siya Mata waya to lallai bazata rike wayar ba, yaran yanzu ba'a barsu sun rike wayar bama yasuka kare bare an barsu". Salati Inna tayi ta ce "yo Mata agidan auren ta harwani dokar rike waya za'ayi Mata? Ai dai duk wani tarbiyyar daya kamata ayimata a gida duk ammata, yanzukam tarbiyyar shizata bazashi wajen yin biyayyar aure,maza Bata wayar ko Kuma in d'ago ubanka Dana Isa da shi yakawo Mata". Kashe wayar yy yajefata cikin aljuhu yajuya yafara sauka daga step in dining in, Na'ima da tun farin wayar tabaza kunne tana Jin dagar dasuke, wani murmushi najin dad'i tasake ko ba komai hakan ma yy Mata, takuma gas kata cewa SALEEM natane ita d'aya Dan tanada kyakkyawar tabbaci akan hakan, Dan saboda sanin ko waye SALEEM in da Kuma yanda akayi harta sameshi. Mikewa tayi cikin kirsa da nufin yimasa rakiya kafin ta an Kara sai ganin fitarsa tayi. Yana fita motarsa yashiga Yana dai-daita zamansa Kiran Abbu yashigo wayarsa, yad'auka tare da yin sallama, Abbu ya amsa tare da fad'in "Akan me Inna zatace kabaiwa HAMDAH waya kk to maza ka kirata ka had'asu". Numfashi yaja kana ya ce "Abbu bana gidane idan nadawo zan had'asu". Ya ce "kana dawowa ka tabbata ka had'asu". "To".harzai sauke wayar yaji Abbu nafad'in "Kadai gama shirya Mata komai ko Monday Mai zuwannan yakamata tafara zuwa makaranta". Dafe kansa yy shi gaba d'ayama yagama mancewa da wanna zance, "Eh". yace sanna yakatse Kiran yaja motarsa yabar gidan, tsaki yarika saukewa akai-akai yajuya akalar tafiyar tasa izuwa wata makaranta dake Nan cikin unguwar tasu, sai dai da d'an rata sakanin su, Yab'ata lokaci sosai acikin makaran tar Dan Saida yagama Mata komai kafin yafita ransa a b'ace Dan yy lettin zuwa Office. A hanya yakira Jamilu wani tela ne Wanda yake Bababa plaza Dake cikin kasuwar winti, bayan sun gaisa ya ce "D'inki nakeso daga Nan zuwa yamma". Jamilu ya ce "an gama kakawosu yanzu za a fara". Ya ce "Uniform ne Kai zakaje kasiyo". Yafad'a Masa Sunan makaran tar yace yagane kalar uniform É—in su,sannan yace "To ai ma bawani d'inki Mai wahala bane awa 3 yy yawa, to Amma bansan girman jikin wacce za'ayiwa d'inkin ba". Ya ce "bawata babba bace 'yar kimanin shekaru Sha hud'u zuwa Sha biyar ce,batada kiba sosai Kuma ba arame takeba, tanada d'an tsawo dai ba can sosai ba". Tuni Jamilu yad'auki komai da yafad'a Masa na yanayin girman jikin ta a kwakwalwar sa, kasan cewar kwararran telane, suna gama wayar yatura Masa kud'i wanda zasu ishesa harda saura Mai yawa. Da misalin karfe 6 yataso daga Office Saida yabiya shagon Jamilu ya amshi d'inkin kafin yanufo gida, Yana shiga gida part in ta yanufa, saboda Kiran da Abbu yy tamasa bayan wayan dasukayi da safe, Kuma yasan fitinar Inna ce kesa Abbu Kiran nashi. Tura kofar yy yajishi gam, akufule yashiga bubbuga kofar Rai b'ace yakwaso gajiya kamata yy ace Side É—in sa yanufa yawatsa ruwa yahuta, Amma fitinar 'yar tsohuwar nan yasashi dolenshi sai yazo Nan gashi Dan sabar rainin wayo takulle kofar ko mayune cikin gidan ba mutaneba. Ina tsaye gaban mirror bayan fitowata daga wanka,Jin kakar bugun kofar da ake yasani saurin karasa saka doguwar rigar baccin nada soma sata a jikina, Nayi saurin bud'e wardrobe na d'au wata Yar karamar gyale nasaka a kaina, duk abin da nake cikin rawan jiki nake, Gaba d'aya na firgita da kalar bugun kofar da ake, Sorona d'aya kada ace Aunty Na'ima ce ke kokarin b'alla kofarnan tashigo ta kasheni, sabar firgici ban San San da nafito cikin parlourn ba, Shiru nayi Jin bata kofar babban parlour ake bugawa ba, ta asalin takofar Side in ce, ahan Kali nasoma taku duk da kuwa kwab'e ni da zuciyata take Kan cewa Na'ima'n ce tazo ta wanna kofar Dan nabud'e tasamu tashigo, tsayuwa nayi daf da jikin kofar Jin shiru an daina bugawa, D'an d'aga muryata nayi na ce "wanene?". Cikin tsawa ya ce "Zaki bud'e kofarne ko ya!". Wani irin kad'awa anjin cikina yy da sauri na murza key in tareda murd'a handle, turo kofar yy da karfi kasan cewar Ina daf da kofar Kuma nad'an sun kuyo da kaina yasa kofar yabigi goshina, baya nayi luuu tareda saka Kara nadafe goshina, Natafi da baya luuu nagaru da gijin garu still kaina yakuma garuwa da jikin garun, wani Karan nakuma sakewa tare da rike kaina da hannuna biyu Ina jujjuya Kan Jin wani irin azabar zafi da sarawar da Kan keyi, shigowa cikin parlour'n yy cikin d'aga murya ya ce "I........... Mommyn Twins ce *🌺HAMDAH🌺* *NA* *RASHEEDA S DIRECTOR* _(Book one)_ *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🻠https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* MARUBUCIYAR👇🻠*BA ABIN DA BAN GANI BA* *INA SANE DA HAKA* *ALFARMA* *BAZAWARA CE ITA* AND NOW👇🻠*HAMDAH* *Fee page* My no 08034690723 🅿ï¸?8 "Idan Baki rufamin bakiba saina Kuma had'a Kan naki da garu yarab'e gida biyu!". Cikin hanzari nakai hannu Kan Baki na hawaye yasoma zarya Kan fuskata. Cikin Jin azaba da sarawar da kaina keyi Dan bakaramin buguwa Kan yy ba,nakai hannu tabayan keyana takasan mayafin kaina nacusa hannu nashafo gun, tareda Ciro hannuna nawaro Ido Ina kallon hannun Dan ganin ko gun yayi jini, Dan irin rad'ad'in da gun yake min yafimin kamada Kan fashewa yayi, Na yarfe hannu hawaye nazuba na ce "Wayyo Allah kaina". Harara yawatsa min lokacin da yakarasa Zama Kan kujera 2str, Niko matsawa nayi na Jin Gina da jikin garun Ina ci gaba da masar kwalla. Wayarsa ya Ciro yadaddanna Fuska a murtuke yakalleni tare da fad'in. "Zonan! Kuma kafin ki iso Nan kishare wad'annan hawayen gulmar tun Kan in samo Miki nagaske". Tafin hannuna nakai fuskata nashare hawayen natako a hankali Nazo in da yake, a kasa nazauna dirshen a gaban sa, Wayar yamikamin batare da yy magana ba, Mika hannu nayi na amsa ido natsurawa wayar araina nace "To nikuma me zan yi dashi". D'ago kaina nayi nakallesa, Ganin yatsareni da nashi idon kana yakuma kalli wayar, cikin hanzari namayar da ido na Kan wayar ganin yadad'a tamke fuska,hannuna na rawa Dan bansan me yake nufi da bani wayarsa ba,Niko gyara rikon danayiwa wayar nayi da kyau ganin kamar zai fad'i saboda rawar da hannuna keyi, Sanadin haka kuwa sai hannuna yad'an matse gefen wayar Nan fuskar wayar takawo haske. Da mamaki nake kallon Number Mai d'auke da sunan Inna, 20 second shine adad'in dad'ewar d'aga Kiran da Inna tayi,cikin sauri nakai wayar kunne cike da zakuwa da son Jin muryar Inna ta, Jiyo muryarta nayi tana fad'in "Yo d'annan ka Kira waya Ina magana kayi burus Dani, wannan irin bahagon halin nakadai Allah shigyara". "Laa Inna nicefa". Nafad'a Ina washe Baki, Inna tace "yo kema kyayi shiru kinaji nayita b'ab'atu ni kad'ai, yagidan kinadai lfy ko? tun yaushe nakesa akawo Miki waya naji lfyarki Abu yagagara,shikuma wanna Mai bakar zuciyar tun farar safiya nace yabani ke yatsaya yimin halin NASA sai yanzu yaga dama kenan". "Ayya Inna ai da bakisa an kawomin bama nida gobe zan koma ko kin mance gobene zancika sati d'ayan,dama ai cemiki nayi sati d'aya zanyi nadawo". Cikin tsigar kwantar da hankali da lallami Inna ta ce "A'a HAMDAH kada kizo kinji?' kibari ni zanzo". "Nidai Allah Inna bazan zauna ba gari na wayewa zan dawo garama kisani Kuma n." Fizge wayar yy batare da yabari nakarasa abin da zan fad'an ba, ya ce "ko yanzuma kihau mota ki koma, akan shirmen banza kuka tsaya batamin Kati". Mikewa nayi tsaye naturo Baki tare da yin magana cikin zuciya "Mugu ai ko baka cebama komawa yazama Dole yaushe zan zauna Kai da matarka kukasheni bb wan da yasani". tsaki yaja tare da jefa wayar cikin aljuhu. Niko mayafin kaina daya zamo saman kafad'a ta nagyara, kasan cewar bb d'ankwali kaina ga Kuma gashina dayake atsefe najuya Ina kokarin barin parlour'n. Kallon laidar dake gefensa yy wan da yashigo rike da shi a hannunsa, ya ce "D'auka kib'ace min da gani Monday me zuwa Zaki fara zuwa makaran ta Allah yasa naga wani abinda ba dai-dai ba kiga abinda zan Miki". Da sauri nad'ago kwayar idona nasauke kanshi Jin abinda yafad'a, saurin cire idan nayi akansa ganin yadda yawasomin wani kallo, Baki nakuma turawa nasun kuyo nad'au laidar irin na shopping innan ne Mai d'an girma najuya nayi hanyar bedroom Ina kunkuni kasa-kasa. "Cap nida ba fita nayi amakarantar danake ba mekuma zai sani Kuma shiga wata makarantar, nida gobe zan koma ma babu wata makaran tar da zanje". Tura kofar bedroom nayi Ina shiga nayi wurgi da laidar a Kan gado,wasu daga cikin kayan ciki suka fita suka zube Kan gadon, Nahayo gadon tareda janyo laidar nafidda sauran kayakin ciki. Uniform ne kala hud'u biyu iri d'aya biyu iri d'aya d'agosu nayi Ina dubawa "Wato na islamiya da boko kenan". Tab'e Baki nayi nawurgasu can gefe, sauran kayan ma kamarsu sandal da safa da dai sauran kayan bukata na makaran ta duk nakwashe natura cikin laidar nawur gashi can gefe, sauka nayi a Kan gadon nazaro akwati guda d'aya cikin set in akwatunan dasuke jere saman wardrobe,kana na bud'e wardrobe in nasoma jidar kayana Ina sasu ciki, Saida nacika cikin akwatin dam sannan naja zip narufe na aje gefe. Bathroom nashiga nayi alawala Nazo nagabatar da Sallar magriba. A b'angaren Inna Jin HAMDAH tayi shiru yasata fad'in "ke HAMDAH kinajina ko? kizauna ni zanzo". Jin shirun yy yawa saita ciro wayar a kunnan ta tana fad'in "Fatu dubamin naji tayi shiru". Karb'ar wayar Fatu tayi tace "Inna an kashe ne". Gyara Zama tayi ta ce "maza sake kiramin shi". Tom tace Nan takuma maida Kiran yayita ringing harya yanke ba'a d'agaba takuma Kira har sau uku Bai d'agaba. Shiko Ya SALEEM shigowar Kiran nafarko wayar tana hannun sa Yana kallo Kiran har ta yanke,aje wayar yy kan bedside yanaji wasu Kiran sukata shigowa akai-akai, yamike yashige bathroom dan dama Shirin wanka yake. Fatu takuma duban Inna tace "Inna har yanzu ba'a d'agaba". "Toyi maza ki kiramin Shu'aibu nasan halin 'yarnan Sarai tun da tace zata dawo tofa sai ta dawon". To tace kana ta talalub'o Number'n Abba ta danna mishi kira,aka ko yi rashin sa'a numbern Bai shigaba da alama duk in da yake to akwai karancin network agon, Nan tasanar wa Inna Shima Bai shigaba,ta ce "to kira Idris". Tana dannan Numbern Abbu kuwa yashiga bugu d'aya anabiyu yad'aga Tamika Mata wayar, ta amsa tare da gyara Zama takai wayar kunnen ta. A b'angaren Abbu sallama yy yad'aura da fad'in "barka da da dare Inna". Ta ce "yauwa". Wani gaisuwar yake kokarin Mata tace "Idris bar gaisuwar Nan, yanzu mukayi waya da yarin yarnan HAMDAH tace wai gobe zata dawo nasan halinta kaje kahanata zuwa ni zan zo daga baya". To Abbu yace yasauke wayar Yana murmushi afili yace "HAMDAH kenan 'yargidan Inna". Washegari Ina idar da sallar asuba namike Kan sallayar daniyyar in d'anyi bacci kafin gari yy haske natafi Dan nasan har idan nahau gado naji laushi tofa bazan tashi da wuriba, Ina kwan ciya kuwa bacci Mai dad'i yad'au keni,ban farkaba sai wajen karfe 11 da sauri namike Ina mamakin tsawon lokacin danayi Ina baccin, bathroom nashiga yau ko tsayuwa wasa da ruwan banyiba nayi wankan nafito, Mai nashafa sai 'yar pauda da man Baki, Naje nad'au Kaya da tun jiya nashirya Kaya cikin akwatin nacireshi na aje saman bedside drower,riga da zanine na atamfa atamfar Reed and blue ne sai d'an rasin black and white ajiki rigar 'yarcas da ita, Nasaka rigar wacce tazaunamin d'amas ajiki nad'aura zanin, sannan nad'au d'an kwali da gyale, nakoma gaban mirror nad'aura d'an kwalin tare da fesa turare, nayafa gyalen a kaina kallon agogon dake like ajikin garun d'akin nayi karfe 12,na Isa inda akwatin yake na janyoshi nanufi parlour. tsayuwa nayi a tsakiyar parlour'n nakai hannu Kan cikina dake tad'an murd'amin tun sanda nashiga wanna har nafito nasoma Shirin kasan cewar kad'an-kad'an yakemin a lokacin nasa araina bazan tsaya cin abinciba saina Isa Dass, Yanzu Kuma jinayi cikin yanad'an murd'amin sosai. Aje akwatin nayi nanufi kitchen ruwan Lipton nad'aura Kan gas sannan nafasa kwai guda uku nasoya, cikin sauri nakamla had'a breakfast in kasan cewar bawani mai wuya bane,na tattaro nakoma parlour. Motar Abbu ne yy parking a farfajiyar gidan, da sauri Ya SALEEM dake zaune cikin babban parlour yamike yanufi waje sanin yasan da zuwan Abbu'n shiyasa Bai tafi office ba,tun ajiyan da Abbu sukayi waya da Inna yasanar masa cewa Inna ta aikeshi gun HAMDAH Yana zuwa gobe in Sha Allah, Kai Ya SALEEM ya girgiza tare da tab'e Baki Wai ace babba kamar Abbu Wai shine Inna zata aika wannan Æ´ar tsohuwa da fitina. Cikin hanzari yakarasa in da Abbu yake tsaye suna gaisawa da ma ai katan gidan, ritsinawa yy cikeda girmamawa yashiga gai dashi tareda yimasa barka da zuwa,kana yamike tsaye ya ce "Bismillah Abbu". Yafad'a tare da nuna Masa hanya,Yana gaba Abbu na biye dashi suka nufi Side in HAMDAH, suna Isa bakin kofar part in yad'aura hannunsa Kan handle ya murd'a tare da tura kofar. Da sauri nad'ago nazubawa kofar Ido Jin karar bud'e kofar dai-dai lokacin yasanya kafarsa yashigo, baya yaÉ—anyi sai Yakuma jawo kofar yadaÉ—a bud'eshi sosai yakuma ja da baya cikin girmamawa yace "Bismillah shigo Abbu". daallama Abbu yasanyo kansa cikin parlour'n, da sauri namike tsaye ganin Wanda suke tare da shi Baki nawashe na ce "laa Abbu sannu da zuwa". Murmushi yy suka karaso cikin parlour'n yazauna saman kujera,shiko Ya SALEEM kasa yazauna gefen Daman shi,cike da Jin dad'in ganin sa namaso nazauna kasa gefen hagunsa. D'an matsowa na kumayi tare da gyara Zama nace "Ina kawana Abbu ya su Mamie da Ummi'na". Murmushi Mai fad'i yy ya ce "duk suna lfy sunce nagaidaki". Kai na gyad'a nace "to su Nusaiba da Fauzan su basuce a gaida niba?". Nakareshe maganar tare da d'an langwab'ar da kana gefe. Yace "na mance ne su suka Fara cewa nagaida ki kafin su Ummin ku". Murmushi nayi cike da Jin dad'i da kewar Æ´an kannena. Kallon a kwatin dake a je tsakiyar parlour'n Abbu sai kuma ya jinjina kai akasan zuciyar sa kuwa yakefad'in "Ƴar gidan Inna kenan yarinta a kwai dad'i in ban da yarinta waza a Kai gidan aure yace sati guda zaiyi yakoma gida". Afile Yakuma murmushi yayi kana yamai da kallon sa kaina ya ce "HAMDAH wannan jakar Kuma meyasa a ka fito dashi Nan ki kaishi d'aki Mana". Muskutawa nayi na É—an kalli a kwatin turo baki gaba nayi nace " Abbu Dass zan tafifa". Gyara zama yy cikin dabara da hikima irin tasu ta manya yace "To yanzu tafiyar zakiyi kenan?". Kai nagyaÉ—a alamar Eh kana na É—aura dafaÉ—in "Amma sai katafi kafin natafi". É—an shiru yayi tare da É—an tsuramin ido sannan Yace "to meyasa zaki tafin?". da sauri nace "Abbu ni kawai tafiya zanyi gun Inna, ni É—aya kawai kamar mayya ni dai tsoro nakeji, da daddare sai na rufe idona da karfi kafin nayi bacci, kuma ma ai sati É—aya nace wa Inna zanyi kuma yaune satina É—ayan". Kallonsa ya maida kan Ya SALEEM da yayi kicin-kicin da fuska yana ai kamin harara kamar zai kai min bugu na tabbata in badun Abbu na gunba bb abin da zai sa bai kai min hannun ba. "Meye ke in ba mayyar ba". Yayi maganar a kasan zuciyarsa,tare da É—an jan guntun tsaki a file. Niko baki naturo tare da É—an murguÉ—a shi ganin yan da yawani murtuke fuska. Gyaran murya Abbu yy kana yazura hannunsa cikin aljuhun rigarsa yazaro waya yami kamin yana faÉ—in "Ungo karÉ“i nakine duk san da kkson jin muryar Inna sai ki kirata duk Number'n Æ´an uwan ki yana ciki, wayar ita zata rika tayaki hira basai kin tafi ba kin jiko? Inna'r ma tana zuwa kuzauna a nan tare". Da sauri na karÉ“i wayar cike da tsananin jin daÉ—i narika juya wayar a hannuna cikin muryar dariya nace "Ngd Abbu". Wata Æ´ar karamar laida yamikomin mai É—auke da kwalin wayar da i'giyar cj, na amsa. Yace "to tashi ki É—au jakarnan kimai dashi ciki". Tun kafin yakarasa namike da sauri yayin da ida nuna ke kan wayar ina ta lallatsa shi bakina kuwa yakasa rufuwa naja a kwatin nanufi bedroom cike da farin ciki. Numfashi Abbu yasauke kana ya maida hankalinsa kan Ya SALEEM yace "Shi yaro É—an lallamine idan kace zaka tan Æ™wasashi da karfi sai yakarye batare da yayi yan da kakeso É—in ba, idan kabishi cikin dabara da lallami to fa bazaka taÉ“a shan wuya wajen sai tashi kan hanya ba". Shidai Ya SALEEM kan sa yaÉ—an dukar kasa batare da yace komai ba. Abbu yaci gaba da faÉ—in "Gidan dai lfy babu komai ko ya ita É—ayan iyalin taka?". "Lfy lau tana ciki batasan kashigo ba". YafaÉ—a yana mikewa tsaye Abbu yace "Æ™yaleta in bacci take ka gai data in tatashi." Kofar babban parlour da ke nan cikin parlour'n yanufa yana faÉ—in "Ba bacci takeba". Ina aje akwatin najuya nakoma parlour'n ina jin wani irin daÉ—i a raina bakaramin daÉ—i naji da Abbu yabani wayar nan ba har na mance da batun tafiya Dass can gefe nazauna saman 1str ina cigaba da latsa wayar, Zamana baifi da 4min ba su Ya SALEEM suka shigo yana gaba Na'ima na biye da shi sai wani yamusa fuska take da kaga yanayin yan da take tafiyar da yamusa fuskar da take zaka san dole a kayi mata,a kasa gefen Abbu in da É—azu ya zauna nan yakuma zama,itama ta zauna gefen sa. ÆŠan sun kuyar da kai tayi cikin yamusa fuskar da take tace "Ina kwana". tafaÉ—a a gajarce. Abbu da bai ma fahimci yanayin taba ya amsa cikin sakin fuska kana ya É—aura da faÉ—in "Kuna lfy ya gidan da bakuwar taku?". "Lfy lau". tafaÉ—a can kasa. gyara zama Abbu yy kana yace "Masha Allah". sai kuma ya É—an yi gyaran murya yaci gaba da faÉ—in "To madalla acigaba da hakuri dai dan yanzu kece babba ga HAMDAH nan kanwar kuce sai kunyi hakuri da wasu lamuran ta, mu samman ke da kullum kuna tare da ita a gida dole wasu a bubuwan ke zaki rika É—aurata kan hanya, ki É—au keta tamkar kanwarki idan kinga tayi wani a bin da ba dai-dai ba ki nuna mata rashin dacewar shi, ita bakuwace a wannan É“angare dole sai an nuna mata wasu abubuwan, sannan HAMDAH yarin yace sai kunyi hakuri da ita, Allah yabaku zaman lafiya da hakuri da juna". "Amin". Ya SALEEM yace. Itako wani irin kallon shekeke tabi Abbu da shi sai kuma tayi wani irin shu'umin murmushi. akasan ranta kuwa faÉ—i take "Uhum dole kace yarin yace ita naga yarin yarce kaÉ—auko ta ka kawo ta gidan nan a matsayin mata, wai ni za'a kife bai-bai kuma ai kanwata bazata taÉ“a shigowa gidan nan a matsayin da nake ba, kishiya-kishiya ce Allah yasa wake tazamo kanwata". Shiru tayi da zan cen zucin da take ganin Abbu ya mike yana faÉ—in "To nabarku lfy a kula a daÉ—a yin hakuri da juna". Murmushin yake tayi tace "To Abbu mungode Allah yatsare a gai da gi da". tafaÉ—a tare da mikewa tsaye tanufi kofa. Ni duk a bin da suke ma sama-sama nake jinsu gaba É—aya hankalina nakan game in da nake bugawa a wayar, ganin Abbu yamike ne yasani mikewa da sauri na a je wayar nace "Abbu tafiya zakayi?" Nayi maganar a marairaice. Murmushi yy kana yace "Eh zan tafi daga nan office zan wuce". Nace "to kagai da su Ummi dasu Fauzan". Yace "zasuji, ranar juma'a su Fauzan in zasuzo suyi miki kwana biyu ranar Lahadi su koma sabo da makaranta". To. nace cike da jin daÉ—i, yayimin sallama suka fita. Suna fita na koma nazauna na É—au wayar Game in da naketa bugawa tun É—azu nakashe, nashiga contact numbers in ciki nafara bi ina dubawa duk lambobin mutanen gidan mu yana ciki Number'n Inna nashiga laluÉ“owa cike da zakuwar jin muryarta na dannawa Number'n nata kira. Bugu É—aya a nabi taÉ—aga da tare da yin sallama ko sallamar da take ban amsaba cikin zakuwa da É—onkin jin muryarta nace "Inna nice Abbu ya siyamin waya". NafaÉ—a cike da zallar jin daÉ—i. Washe Baki Inna tayi tana dariya tace "Kai to madalla gaskiya Abbu ya Æ™yauta kuwa, yauwa kinga yanzu zan rika jin muryar ki batare da na kira wancan mai bakar zuciyar ba, dama nima nace yau zan zo to yanzu kam hankalina ya Æ™wanta yanzu dai sai nakuma sa rana zan zo". Da sauri nace "Inna kizofa".tace "Zan zo" Hira muka buÉ—e sosai. A can waje har jikin mota Ya SALEEM yaraka Abbu, Abbu ya buÉ—e marfin motar yashiga yana dai-dai ta zaman sa yakalli gefen sa, numfashi yasauke tare da mika hannu yaÉ—au wata laida dake kan sit É—in gefensa yamikowa SALEEM yace "Ungo kaiwa HAMDAH Mamei'n kuce tabani na bata kaga na mance sai yanzu da nagani". To yace tare da KarÉ“ar laidar, Abbu yatada motar yy masa sallama mai gadi yabuÉ—e masa get yafita,har sai da motar Abbu yafice a gidan kafin yajuya part in sa ya nufa rike da laidar yana shiga bedroom ya aje laidar saman bedside drowar yashiga bayi wan ka yayi a É—an gaggauce kana yafito ya shiriya cikin wani danda tsatstsiyar yadi kalar lemon grind wan da tasha ai ki da farin zare da É—an ratsin red a jiki kaÉ—an. Yasaka hula kalar kayan yaÉ—aura wata tsadaddiyar a gogo a hannunsa, sai bakar takallimi feshe jikinsa yy da turaruka masu daÉ—in kamshi da kasha, wayo yinsa yaÉ—iba dasuke kan mirror yazura É—aya cikin aljuhu É—aya kuma yarike a hannunsa, Ya É—au jakar system É—in sa yarataye a kafaÉ—ar sa kana yaÉ—au makullin mota yafita, Direct parking lot yanufa da É—an sauri kasan cewar yaÉ—an makara da zuwa offece É—in, yashige motar yafice a gidan. Bayan mun gama waya da Inna Number'n Aunty Jalela dake kusa da nata na dannawa kira sai da yakusa katsewa kafin ta É—aga. Jin ta É—aga yasani faÉ—in "Hello Aunty Jalela nice HAMDAH ce". tace "nasani ai ya akayi ya rashin jin magana?". Baki na turo gaba cikin murguÉ—a bakin nace "Nidai inajin magana dan nakiraki na faÉ—a miki abbu yasiya min waya shine zakice min haka, ko Ummi na ban kira ba ina gama waya da Inna naga Number'n ki kusa da nata shinefa na kira". Nakarasa cikin É—an É—aga murya da gatsali kamar dai yanda kullum idan muka haÉ—u sai munyi faÉ—a. Tace "To an ji Æ´ar masu baki ko yaushe ne zaki nutsu? Allah yasa ma kina tare da wan da zai gyara miki maza Allah yasa kiyi masa halin ya nakaÉ—a miki duka". Baki nakuma turowa nace "Daga kiran ki sai ki kama yimin sururu toma bazan sake Kiran kiba". nakatse kiran ina ci gaba da mitar. Cikin tsananin zakuwa da begen Aunty Rafee'at na danna Number'n ta bai daÉ—e yana ringing ba ta É—aga sinkayo muryarta nayi daga cikin wayar tana faÉ—in "Ah Æ´argidan Inna kice dai har wayar tashi hannunki". Dariya nayi nace "La Aunty Rafee'at dama kinsan nice?". Aunty Rafee'at tayi murmushi mai sauti kana tace "Nasani mana ai É—azu Abbu yakirani da layin yace min nakine". dariya nakuma yi dafaÉ—in "Ai É—an É—azu kaÉ—an Abbu yakawomin wayar". tace "Kinji daÉ—i kenan?" nace "Naji daÉ—i sosai Aunty Rafee'at". tace "Ah to madalla lallai yaukam kice waya zatasha danne-danne". dariya mukayi gaba É—ayanmu. Cikin dariyar nace "Aunty Rafee'at kince zakizo kuma bakizoba". "Zanzo a cikin satin nan, ina fata dai duk abin da nace kirika yin nan kinayi". É—an shiru nayi tace "Iye HAMDAH kinayi kuwa?". nace "Eh". tace "An ya kuwa?". nace "Allah da gaske" tace "To har da girkawa Ya SALEEM tea in da nace". É—an shiru na kuma yi sai kuma nace "To zan yi idan yazo zan girka masa". "Yauwa ko kefa ko bai zobama ki girka ki kai masa É—akinsa kuma É—an abin makulashe idan kika girka shima kiÉ—an rika kai masa ko bai cibama watarana zai ci". Nace "Kai Aunty Rafee'at Aunty Na'ima cefa ke yimasa girki" Tace "Ina ruwan ki da Na'ima ai bata isa ta hanaki girka masa ba kafin ya santa ai ke yafara sani kin fita kusan ci da shi ke dai kiyi abin da nace miki". To nace. nan muka É—an taÉ“a hira daga bisani mukayi sallama jin an tada salla a masallaci yasani mikewa nanufi bedroom. Ina shiga na a je wayar saman mirror sannan na nashige bayi ruwa na kunna yafara sauka cikin bath kana nasoma tuÉ“e kayan jikina ina gamawa nashige cikin bath É—in da sauri dan na zaku najini cikin wuwan wan da yacika cikin bath É—in tam. zama nayi cikin ruwan naÉ—an Æ™wantar da bayana na É—ago kaina nayi pillow da bakin bath É—in ruwan yakawo min har haÉ“ana. Lamo nayi a cikin ruwan inajin daÉ—in yan da ruwan yake ratsa ko ina na jikina wutsilwutsil haka narika yi kamar mai yin iyo cikin kogi, nakai minti 30 a cikin ruwan kana namike na É—au soso da sabulu wanke jikina koda nagama wanke lungu da sako najikina ruwa na sakarwa kai na daga tsayen da nake ya wanke kunfar sabulun, kana nafito daga cikin ruwan bawai dan nagaji da ruwan ba sai dun ganin lokacin salla natafiya, nazaro towel naÉ—aura a kirjina al'wala nayi kana nafita a cikin bayin. Gaban wardrobe na isa na buÉ—e naciro zani na kunce towel É—in naÉ—aura zanin sannan na mai da towel É—in bayi nashanya na dawo É—akin nazura hijabi na shin fiÉ—a sallaya na tada sallah. Koda na idar nacire hijabin tare da naÉ—e sallayar na ajesu ma ajin su, gaban mirror na isa nazauna, mai na shafa naÉ—an murza pauda a fuskata tare da É—an goga man baki kan lip ina kana namike naje naciro wata doguwar riga robal material mara nauyi nazura bayan nasaka pan da bra, gaban mirror'n na dawo na feshe jikina da turare kana naÉ—au wayata wan da duk abin da nake ida nuna na kansa naje bakin gado nazauna naja pillow nakwan ta, nan nafara latsa wayar. Number'n Ya Masa'ud na laluÉ“o nakai wayar kunne na gyara Æ™wanciya ta lokacin da naji layin tashiga, har kiran ta katse ba'a É—aga ba, kuma mai da kiran nayi harna cire rai da É—aukar wayar nasa jin wannan kiran ma na kokarin katsewa. Acan kasar India Masa'ud ne zaune cikin É—an ma dai-dai ciyar parlour'n wan da yake masau kinsa, littattafai ne a gaban sa ya mai da hankalin sa kansu sai dubasu yake,daga can cikin bedroom yarika jiyo sautin ringing É—in wayar sa, ture littafan yy gefe yamike tsaye yanufi bedroom yatako gaban bedside drowar in da wayoyin sa ke É—aure a kai, É—au kar wayar yy tare da zama saman bedside É—in yy saurin É—aga kiran yaka wayar a kunne. fuska É—auke da murmushi yace "Kaji manya Æ´ar gidan Inna". Baki nawashe jin abin da yafaÉ—a cike da mamakin yan da akayi yagane nice na kirasa tun banyi magana ba. nace "La Ya Masa'ud kai ma kasan nice?". ya ce "Eh ai Abbu faÉ—amin wannan layin nakine". Baki nakuma washewa kana nace "To ykk ya India da mutanen garin". Dariya yaÉ—anyi mai sauti kana yace "Suna lfy zance kina gai dasu". YafaÉ—a da yanayin zulaya "To". nace cike da jin daÉ—i tare da cewa "Ya Masa'ud har yanzu baka kusa da wowa ba?". Yace "Nakusa in Allah ya yarda". Nace to kakawo min tsaraba". "Bakida matsala jaka guda zan ciko miki na tsaraba amarya to ya Yayan namu yake?". Baki natura nace "Nidai kabar cemin a marya ba kai ne kaki da wowa ba ai da ma Inna tace da kai za'a mana aure gashi kaki zuwa ammana da Ya SALEEM". Dariya yy kana yace "to ai dani da Ya SALEEM É—in duk É—aya ne" Da sauri nace "A'a kam ai kai kana dariya shikuma bayayi kullum yayita É—aure fuska kamar dodo nidai idan ka dawo zancewa Inna amana auren da kai kawai". Kai ya jinjina tare da mikewa yazo bakin gado yazauna yana mai cigaba da dariya haÉ—e da zallar shauki da jin-jina shiririta irin na HAMDAH kodaga maganar ta zaka gane É—in bin yarin ta tattare da ita, yace "To ai mace bata auren maza biyu a lokaci guda kuma nan gaba zakiga yana miki dariyar, ina dai baya dukan ki?". Kai na gyaÉ—a kamar ina gaban shi kana nace "Eh ai Inna tace duk ran da yabigeni sai tasa Abbu yabigeshi shima". Yace "to kin ga bazai ma faraba tun da yasan idan yabigeki shima dukan shi za'ayi". Dariya nayi har da buga cinya sai kuma na rike haÉ“a naÉ—an waro ido ina É—an girgiza kai nace "Cab Kato dashi ai sai dai Abbu yaÉ—au katon bulala in ba haka ba bazai ji zafi ba ko Ya Masa'ud?". Yace "ai dama babban bulala zai É—auka yan da zaiji zafi sosai". Kai na jinjina alamar gamsuwa Hira sosai mukayi da Ya Masa'ud sai dariya muke dan shi Ya Masa'ud bashida É—aurewa. Nan yace min yana karatu ne idan yagama zai kirana mukayi sallama na sauke wayar. Yau kowa sai da yasan an siyamin waya dan ina katse kiran Ya Masa'ud Ummi na kira muka gaisa har da Fauzan. Sannan na kira Mamei ita ma muka gaisa nasa tabawa Nusaiba. Abba ne kiran karshe daganan na aje wayar gefe na gyara Æ™wanciya ba jimawa bacci ya É—aukeni. Ban far kaba sai wajen karfe 5 alawala nayi nazo nayi sallar la'asar koda na idar nafito parlour na nufi kitchen, abinci mai saukin dahuwa na girka taliya ce miyar jajjage ina gamawa nazuba wan da zan iya ci cikin plt sannan nafito parlour, TV na kunna kana nazauna nan tsakiyar parlour'n Ina cikin cin a bincin a ka kira sallar magriba, bayan na gama naÉ—au plt É—in na kai kitchen nawan keshi kana na Mai dashi mazau ninsa sannan nafita na koma É—aki. Wanka nashiga ban wani jima cikin bayin ba nafito dan ban tsaya wasan ruwa ba yanzu, wata riga da wandon bacci na ciro nasaka rigar takai min har guiwa wandon kuwa dogone har kasa, sai hula mai raga dana murza a kaina. Kasan cewar nayi alawala sai na shinfiÉ—a sallaya nazura hijabi nagabatar da sallar magriba ban tashi kan sallayar ba har sai da nagabatar da sallar Isha. A É“angaren Ya SALEEM karfe 6 yadawo daga offece koda yashiga bedroom in sa rage kayan jikin sa yy yafaÉ—a bathroom wan ka saosai yy da É—an ruwa mai zafi dan son cire gajiyar daya Æ™waso. Na'ima ta turo kofar tashigo jin motsintsa a bayi sai tafi takoma É—akin ta dan dama waya take da wata a miniyarta jin da wowarsa ne yasa akatse wayar nan suka ci gaba da wayar su. Shiko SALEEM ko da yafito wata farar tattausar jallabi yazura yanufi masallaci da sauri jin an tada salla, da misalin karfe 8 yashigo gidan ta kofar side in sa ta baya yashiga batare da yabi ta babban parlour ba, yana shiga É—aki ida nunsa suka sauka kan laidar da Abbu yabasa É—azu zuwan sa yace yabawa HAMDAH, É—an guntun tsaki yaje har ya juya zai haye gado sai kuma yakuma juyowa ya isa in da ya aje laidar yaÉ—auka tare da kuma jan wani tsakin yanufi kofa, takofar da yashigo tanan yafita yanufi kofar side É—in ta dake tanan parfajiyar gidan. Yatura kofar yashiga asannu yatako cikin parlour'n babu kowa sai tv dake tafaman ai ki shi kaÉ—ai, É—an tsurawa tv'n ido yayi ganin wani Amirican Film in da a ke haskowa. Mikewa nayi zaune jin karar buÉ—e kofar da akayi a sannu nazuro kafafuna kasa namike tsaye natako bakin kofa buÉ—e kofar nayi a hankali naÉ—an leko kaina ganin shine a tsaye saina karasa buÉ—e kofar nafito na tsaya nan bakin kofar. É—an juyowa yy yakalleni sai kuma ya mai da idanunsa kan tv'n, a hankali na juya zan koma ciki na najiyo muryarsa cikin faÉ—a "Ok komawa zaki kibarni rike dashi sabo da ni É—an ai kenki niko". cak natsaya tare da juyowa na kalle shi sai kuma na kalli hannunsa jin ya ambaci rikewa "To in banda abin shi taya zanyi nasan wani abune tafe dashi tun da ba faÉ—a yayiba ko Allan musuru gareni da zan sani". Baki na turo "shidai kullum a masifa zai kare". NafaÉ—a can kasan makoshi ina takowa in da yake,hannu na mika na rike lai dar da nagani rike a hannunsa, wan da nafi tunani shi yake nufi nabarshi da shi rike, ina rike lai dar yasake da sauri na daÉ—a rikewa dan tun kan na ida rikewa yasake kaÉ—an yarage yasuÉ“uce kasa,najuya nanufi É—aki. Shiko gyara tsayuwar sa yy yayin da ida nunsa ke kan tv,sai kuma yaÉ—anyi baya kaÉ—an yazauna saman kujerar dake bayan sa sosai ya mai da hankalin sa kan suburbuÉ—ar da a ke da bindiga a cikin TV'n. Ina shiga na isa bakin gado nazauna nafara buÉ—e laidar wani É—an ma dai-dai cin Æ™yaƙƙyawar kwano ce mai murfin glass a ciki, naciro shi daga jikin murfin ina iya hango abin da ke cikin Æ™wanon, da É—an saurina nabuÉ—e marfin wani kamshine yabigi hancina na haÉ—iye miyau daya taru cikin bakina, Lafiyayyiyar dambun namace wan da yaji kayan kamshi da É—an-É—ano sai fidda wani kamshi na musamman yake, É—ebuwa nayi nakai baki dan na gama zakuwa najishi cikin bakina a sannu nashiga tauna shi yayin da da É—in ha É—eÉ—É—iyar danbun naman ya gauraye cikin bakina, Ko ba'a faÉ—a min ba nasan wannan haÉ—in na Mamei ce. Aje Æ™wanon nayi gefe na mike da sauri nafita dan naje kitchen na É—auko plt. Ina fita naÉ—anyi turus a bakin kofa hangoshi zaune kan kujera yaÉ—an Æ™wanto da bayansa ya jingina da jikin kujerar hannayen sa kuma suna sakale a bayan keyarsa yayi pillow da su. Mayar da dubana nayi kan TV'n daya kafe da ido sai ai kin harbe-harbe da naushe-naushe suke. Asannu nanufi kitchen har na É—au plt É—in zan juya sai kuma na tsaya tare da É—aura yatsata kan kumatu alaman nazari "Yauwa tun da gashi yazo bari na girka masa shayin da Aunty Rafee'at tace". gaÉ—a kai nayi alamar gamsuwa da zancen zucin da bake Nan take na É—aura tukunya nazuba ruwa kofi É—aya da É—an kaÉ—an naÉ—ibi ganyen na'ana'a nazuba sai Æ™wayan citta guda biyu da É—an kanumfari shima baisfi silli huÉ—u ba nawa ciki na kunna wuta. Ina nan tsaye ruwan ya tafasa kasan cewar ruwan bashida wani yawa É—an barinsa nayi yakara tafasa saboda kayakin da ke cikin sa suÉ—an nuna, Zuwa can na kashe wutar nasauke na tacesa cikin cup Æ™walbar zuma na É—auko na siyaya cikin cup É—in kana nasa spoon na mosa, naÉ—au Æ´ar karamar tray na É—aura cup haÉ—e da spoon akai kana naÉ—auka nanufi parlour'n. In da na barshi a haka na taddashi a sannu natako in da yake naÉ—an sun kuya na aje tray'n saman table in dake gefe da kujerar da yake kai,naÉ—ago da niyyar ce masa ga tea na kawo masa, sai kuma nayi shiru ido naÉ—an tsura masa ganin yan da yabaje kan kujerar Æ™afarsa É—aya yana kan kujerar yatan Æ™washe sa É—ayan kuma yana kasa har lokacin hannunsa nanan in da yy pillow da shi ta bayan keyar sa. Sosai na zuba masa ido nan take zuciya ta tafara tunano min Film É—in damuka kakalla ni da Rabi a wayan Ya Maheer wato yayan Rabi'n. Ahan kali na lumshe ida nuna sai gashi kamar yanzu ne nake kallon, murmushi ne yasuÉ“uce min "Ai sai na gwa da yan da ake soyayyar nan". nafaÉ—a a hankali saman lip É—ina, Ido na buÉ—e kansa sai kawai nafaÉ—a jikin sa nasau ke hannuna kan......... *Sai kunyi hakuri nasan zakuga typing error ban sami damar editing ba* *Page biyu na haÉ—a muku nayau da gobe🤗* Mommyn Twins ce *🌺HAMDAH🌺* *NA* *RASHEEDA S DIRECTOR* _(Book one)_ *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🻠https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* MARUBUCIYAR👇🻠*BA ABIN DA BAN GANI BA* *INA SANE DA HAKA* *ALFARMA* *BAZAWARA CE ITA* AND NOW👇🻠*HAMDAH* *Free page* My no 08034690723 🅿ï¸?9 Na sauke hannuna É—aya kan faffaÉ—ar kirjin sa É—aya hannun kuma nacusa ta bayan sa sakanin kujera da bayansa, babu zato babu sammani yajini nafaÉ—o jikin sa, wani numfashi ya sauke wan da sai da nayi sautin sa. niko daÉ—a cusa hannuna nayi sosai ta bayan sa na kanainaye shi yayin da nadaÉ—a kife hannuna kan tanfatsetsen kirjin sa, kasan cewar yana É—an kishin giÉ—ene hakan yabada dama wajen dai-dai tuwar fuskar mu. Cikin wani irin tarin mamaki yake kallon fuskata dake daf da nashi kallo ne mai cike da zallar mamaki da al'ajabi, kamar wan da a ka zabura yariko kafaÉ—ata yacironi a jikin sa tare da hangizani nafaÉ—i kasa, Dasauri namike tsaye ina wiki-wiki da ido dan naji zafin faÉ—uwar, a zafafe yamike tsaye cikin tsananin fushi da kunar zuciya yake bina da wani irin kallo mai É—auke da masha huriyar zallar mamaki, Niko É—an tura baki nayi gaba, cikin tsananin É“acin ran da yake ciki yanuna ni da yatsa cikin murya mai nuna zallar fushi yace "Ke meye hakan?baki da hankaline!". YafaÉ—a cikin tsawa da yasan yani zabura tare da É—an ja baya,wata tsawar yakuma bugamin tun kan na dawo da nutsuwata gareni. Baya nashiga ja ganin yana É—an matsoni cikin zaro ido da tsoron ganin yanayin sa murya na rawa nashiga faÉ—in "Ya SALEEM soyayya nefa". cak yaja yatsaya tare da nanata kalmar da karfi yafurta "Soyayya?!!!". yafaÉ—a ida nunsa a kaina fuskarsa É—auke da zallar mamaki. kai nashiga gyaÉ—a wa cikin muryar tsoro ganin yan da yaketa matsoni nace "Ai a wayan yayan Rabi muka kalli soyayyar kuma ai suma haka sukayi." Ido yadaÉ—a tsuramin a hankali yake É—an gyaÉ—a kansa a lamar zallar mamaki, sosai yatsura min ido kamar mai son karan tar wani a bin kallone mai cike da da mamaki da kunar rai wani tsawa mai firgitarwa ya dakamin cikin É—aga murya yace. "A wayan yayan Rabi kuka kalla!?". Yayimin tanbayar cikin tsawa da karaji, Kai na gyaÉ—a tsoro fal cikin raina da fuskata gaba É—aya. Yace "Iskanci! iskanci kike kalla a wayar nasa sexx yake baki kike kalla a waya!!". Kai nashiga gargizawa ina cigaba da ja da baya ganin yana kuma matsoni cikin kuma É—aga murya yace "Idan ba iskanci ba ne uban me kuke kalla cikin wayar nasa!". Cikin firgici da tsoron ganin yanayin sa yan da fuskarsa ke daÉ—a juyewa izuwa na bantsoro nace "A'a wlh ba iskanci bane soyayya ne wlh soyayya nagani ba iskanci ba, na rantse Ya SALEEM ba iskanci nakalla b.." Wani irin gi-gi tacciyan mari ya É—auke Ni da shi da yahanani karasa fursa sauran kallamar b. dana furta, dafe fuskata nayi tare da kurma kara mai karfe kai nashiga juyawa wani irin duhu ne ya gilmamin, dumm haka kunnena ke bada sauti, ga wani irin a za bebben zafi da raÉ—aÉ—in da fuskata keyi tam kar ruwan zafi yawatsa min kan fuskar. Hannu yamika yana kokarin rikoni yana ci gaba da faÉ—in "Iskanci kika soma a she har a bun naki ya girma?!". juya wa nayi da gudu nashige É—aki na mai da kofar da karfi narufe. yaÉ—aga kafa zai bita sai kuma yaja yatsaya ganin tana murza key, tsayuwar sa yaÉ—an gyara tare da tsurawa kofar ido kana yarike kugunsa da hannu É—aya É—aya hannun nasa kuma yacusa cikin sumar kansa tare da shafa sumar kan nasa zuwa bayan keyarsa, Iska mai zafi yafurzar da ga cikin bakin sa. Dogon tsaki yaja kana cikin fusa tacciyar murya yace "Ina ga irin ta,wancan fitinanniyar tsohuwar can ta matsa wai sai an bata waya to ina gashi tun kafin a bata wayar ma taje tana kalle-kallen banza da na hofi bare kuma yanzu da a ka batan,wai a hakan ne take cewa wai tayi mata tarbiyyan ina tarbiyyar anan". tsaki yakuma ja yajuya rai É“ace yabar parlour'n. Nafi minti 20 ina kife da fuskata a jikin pillow tun bayan shigata É—aki, kuka sosai nake har lokacin fuskata bata dai na yin zugiba, Haka nata kuka na daga bisani nayi shiru dan kai na sai sauke ajiyan zuciya nake a haka har bacci yasami nasarar É—aukata. Washegari da misalin karfe 9 na farka daga baccin dana koma bayan danayi sallar a suba, zamowa nayi bakin gado A hankali na zuro kafafuna kasa hannu na É—aga nashafi fuskata gefen da yamare ni jiya, jin kamar shatin hannunsa jikin fuskar sai na mike tsaye nazo gaban mirror, kallon fuskata nayi daga cikin mirror'n da har lokacin shatin hannunsa nanan Æ™wance, Baki na turo baga nasaka yatsata ina bin shatin yatsunsa uku da ke Æ™wance gefen fuskata dasu basu É“ace ba har lokacin. "Allah ya isa kuma Allah in yasake taÉ“ani sai na faÉ—awa Inna tahaÉ—a shi da Abbu shima a masa dukan, ko imani bayi da shi mugu mai fuskar dodanni". NafaÉ—a tare da juyawa na nufi kofa parlour naje na share haÉ—e da gogewa duk da bawani datti yayi ba, na komo bedroom É—in shima nagyara kana nashiga bayi NatuÉ“e kayan jikina nacika bath da ruwa nashe ciki, Sai da nayi wasa da ruwan ma ishi kafin nayi wankan nafito. Nashirya cikin wata riga da sket na atamfa kayan yazauna É—amas a jikina É—an Æ™walin kayan na coke shi a kaina kana na É—au wayata nanufi kitchen, tea na haÉ—a na dawo parlour Ina gama yin breakfast in na janyo wayata nasoma game. Sallama akayi daga kofar babban parlour a ka turo kofar, Amsa wa nayi tare da É—ago kaina dan ganin mai shigo war Rufa'ila ce wacce take yiwa Aunty Na'ima wanke-wanke da shara takara so cikin parlour'n ta É—an sun kuya gefe tace "Barka da safiya". "Yauwa" nace Kai ta É—an rusunar tare da cewa "Wai kizo in ji Hajiya". Kallonta nayi da niyyar in tanbaye ta wace Hajiyar sai wayata tafara ringing sai nayi saurin juyawa naÉ—au wayar wacce na ajiye shi lokacin da tashigo, itako Rufa'ila mikewa tayi takoma, kallon Number'n da ake kirana da shi nayi Number'n ne basuna É—aukar kiran nayi nakara a kunne tare da yin sallama. muryar goggo Hauwa nayi tana amsa sallamar cikin matukar murna nace "La goggo Hauwa". Sai kuma nasa dariya, itama dariyar tayi cikin muryar da riya tace "HAMDAH manya ya kuke ya gidan". Lfy lau nace,kana na É—aura da faÉ—in "Goggo Hauwa kina gidan Inna ne?". tace "A'a jiya naje gidan shine ma na amshi Number'n ki a gunta". Kai na jinjina nace "To ke yaushe zakizo Bauchi'n?". tace "Ina nan tafe insha Allah zamuzo da Inna". Nace "To Allah ya kaimu". nan mukayi sallama na aje wayar, juyowa nayi sai banga Rufu'ila ba, bin kofar babban parlour'n nayi da kallo to wace Hajiya ce ke kirana.kawar da kai na nayi kamar bazan tashiba sai kuma na mike nanufi kofar parlour'n. Natura da sallama nashiga babu kowa cikin parlour'n É—an ware ida nuna nayi ina bin parlour'n da kallo, can na hango Na'ima zaune saman kujera ta É—aura kafa É—aya kan É—aya sai wani kaÉ—a kafa take, É—an jim nayi tsaye ganin banga wani cikin parlour'n ba sai ita sai najuya ina kokarin komawa. Tace "Ke bata ce miki ni nake kiran kiba ne kin ganni kuma shine zaki koma". Baki na taÉ“e tare da Juyowa nakalli in da take, daga in da nake tsayi nace "Gani". sauke kafarta data harÉ—e É—aya kan É—aya tayi kasa kana taÉ—au tsintsiya da ke a je a gefen ta tawurga min a dai-dai kusa da kafata. tace "ÆŠau tsintsiyar nan kishare min cikin parlour'n nan". Ido na É—an waro "Shara". na furta da muryar mamaki, tace "Eh kishare ki goge yanzu nan". Kallon tsintsiyar nayi sai kuma nakalli katon parlour'n da take cewa na share shi "Cab ni wlh bazan iyaba haka kawai ni ban É“ataba a ce in share to ai ko Inna da take sani na yi shara ma cewa take mun É“ata tare, idan ma bana gida natafi makaranta ma bata cewa nayi dan tasan ita É—aya ta É“ata dan haka ni É“an É“ataba bazan gyara ba". NafaÉ—a cikin muryar kunkuni najuya ina kokarin barin gurin. Ina juyowa karaf muka haÉ—a ido É—an tsunkuyar da kai na kasa nayi ganin yan da fuskar sa ke É—aure tamau, daÉ—a suke fuska yayi a sannu ya idda fita daga cikin corridor É—in side É—in sa, cikin shigar kananan kaya sai baza kamshe yake, gashin kan nan nasa yasha gyara sai sheki da Æ™yalli yake, "Zaki É—auka ne ko yaya". da sauri na É—ago jin a bin da yafa É—a, Wani mugun kallo ya watsamin ba shiri na sun kuya naÉ—au tsintsiyar ina kun-kuni kasa-kasa, Shiko wuce wa yy yanufi kofar parlour da sauri tamike tabi bayan sa, tana wani karairaya tana wani karkaÉ—a mazau nan ta tace "My SALEEM har kafito kenan da ma yanzu zanje natayaka shiri a she dai har ka gama." tafaÉ—a dai-dai lokacin da ta isa in da yake tawani riko hannunsa tana manna jikin ta da nasa. Komai bai ceba sai zame hannunsa da yayi yabuÉ—e murfin kofar yafita tabi bayan sa. tsaki naja dan ba kar ya nacika har wuya ko hutawa ban yi da gyaran side É—ina ba awani kakabamin wani, In badun yace nayiba ba a bin da zai sa nayi tun da ga mai ai kinta, fara sharar nayi daga in da nake haka narika sharan fayau-fayau ko in ce zane dan dai bawani sharan kirki nayiba in share nan ne in sallake can, a haka nagama nayi wurgi da tsintsiyar. najuya abina zan shige sai gata tashigo tace "Ke dawo nan ai baki gama ba sau ra mopin". Kallon kofa nayi da kyau kana najuyo gare ta dan ina da tabbacin yanzu kam yatafi nace "Nifa nagaji ki kira mai ai kin ki tamiki mana". Karaso wa take cikin parlour'n tana faÉ—in "Lallai yarin yarnan kin cika fisararriya to na rantse sai kin yi, ai middin kina cikin gidan nan to yazama dole kiyimin ai ki Nan gida nane sai abin da nace a yi za ayishi". HaÉ“a narike da mamaki nace "Oh a she Ya SALEEM ya tsai da miki gidan ne amma dai iya nanne ban da tacan ko?". NafaÉ—a ina nuna tagefen part in da nake. Ido ta gwalalo cikin masifa da kumfar baki ta ce "Kutumar uban can ni zaki faÉ—a wa haka to bari kiji ba gidan nan kaÉ—ai ba har shi SALEEM É—in ma nawane, yazama dole kiyimin biyayya dan ni ba sa'ar ki bace, idan kuma wasu ke zugaki to ki dai na yau da rar kanki har a bada bazaki taÉ“a zama matar gidan nan ba, na barki ne kizauna cikin gidan nan a matsayin kanwar mijina ba mata ba badun haka ba da najima da shafe babin ki, Kinsan meyasa kike numfashi har yanzu a duniya? saboda SALEEM bai nuna wata kulawa irin na mata a kanki ba, ke kanwar sa ce kisa hakan a ranki har gaba da abadan". Baya narika yi dan gani nake kamar ciwon haukan nan natane yakuma tashi ganin yan da take maganar tana É—aga jijiyan wuya, da sauri na juya na nufi kofa na tura nashige da sauri Na mai da kofar narufe tare da murza key, numfashi na sauke kana nakara sa cikin parlour na zau na wani numfashi'n nakuma sau kewa yayin da magan ganun Na'ima ke yawo cikin Æ™waÆ™walwa ta baki na taÉ“e tuno cewar da take SALEEM É—in ma natane "To ni ina ruwa na ma da ita da Ya SALEEM É—in". É—an guntun tsaki naja tare da É—aukar wayata naciga da buga game ina, daga bisani na mike na shige bedroom naÉ—au Æ™wanon danbun naman da jiya Mamie ta ai komin nazauna nasoma ci. A can cikin babban parlour har HAMDAH tafice cikin parlour'n Na'ima bata dai na kumfar baki ba, bala'in taciga da zazzagawa kamar HAMDAH na gaban ta. Yau juma'a da safe bayan nayi breakfast ina zaune cikin parlour Rufa'ila tayi sallama tashigo tace wai nazo in ji Hajiya, dasauri na É—ago nace "Nayi mata me?". Kai tasun kuyar tace "Tace dai muje tare". Kawar da kai na nayi na mai da idonuna kan tv nayi kamar banji a bin da tafaÉ—a ba ita ko tananan durku she, kamar an zabure ni namike tsaye na nufi babban parlour'n arai na nake ai yana in dai ai kine tofa bazan yiba, zan kuma kira Inna natan baye ta a she da ma ai ki tasa a kawo ni, Ina gaba Rufa'ila na biye da ni muka shiga parlour'n. kamar rannan tana zaune ta harÉ—e kafa É—aya kan É—aya, Karasowa mukai cikin parlour'n naja natsaya a gefen ta batare da nace komai ba. cikin isa da takama ta É—ago tana yimin kallon baki isa ba, yamusa fuska tayi tare da faÉ—in "Kinzo kin tsaya min a kai ko a kan baki san ai kin ki bane ko so kike na sake yimiki bita". Ido na kaÉ—a cikin yin ko oho da batun nata najuya Æ™wayar idona zuwa kan tv, Saurin juyowa nayi gare ta jin a bin da taci gaba da faÉ—a "Daga yau naraba muku ai ki ke zaki rika share parlour'n nan da gogeshi da kuma wanke toilet in cikin parlour'n da sauran ai kace ai kaci da ya shafi nacikin eriya'n nan, sau ran ai yukan kuma ke Rufa'ila sai kicigaba da yinsu". Baki nabuÉ—e da zum mar yin magana najiyo kamshin turaren sa, Yau shigan manyan kaya yayi har da hula wacce ta daÉ—a kawata fuskar sa matuka yayi Æ™yau sosai cikin shigar. tsayuwa ta na gyara tare da É—an sosa kai ganin mugun kallon da yake wurgamin, Baki na zunÉ“ura naÉ—au sinsiyar da nagan shi a jiye a gefen ta nasoma sharar,kamar ranar yau ma mikewa tayi tabi bayan sa tana karai raya. Shara da mopin kawai nayi ban wanke toilet É—in ba kamar yan da tace, nakoma part ina ina shiga parlour na haye saman doguwar kujera na kwan ta. kiran sallar juma'a ne yata da ni. da misalin karfe 6 na yamma tsaye nake gaban mirror bayan fitowa ta da ga wanka nashirya cikin doguwar riga mara nauyi, na zau na gaban mirror na É—au mai nasoma safawa sallamar da nake juyowa sama-sama ne cikin parlour, yasani É—an sakaita shafa man da nake naÉ—an kasa kunne ina mai son tan-tan ce muryoyin da nake juyowa, huf na mike da sauri na nufi kofa jiyo muryar Fauzan da Nusaiba, Da sassarfa na fito parlour'n, Cike da murnar ganin su na isa in da suke na rungumesu, cikin muryar dariya haÉ—e da farin cikin ganin Æ´an kannena daÉ—a washe baki nayi "La Nusaiba Fauzan kune a she". Dariya yaran sukayi Fauzan yace "Eh ai Abbu ne yasa Baba Iro yaka womu kuma yace mumiki Æ™wana haka". yanuna Æ´an yatsun tsa biyu, juyowa nayi nakalli in da Iro direba yake tsaye rike da Æ´ar karamar jakar kayansu, "Ina yini Baba Iro". "Lfy Lau" yace tare da mikomin jakar yajuya yana faÉ—in "Su Hajiya sun ce a gai da ki". to na amsa da shi yayimin sallama yafita. Nakallesu nace "To kuzo mujenku ciki". Muna shiga bedroom ana kiran sallar magriba jakar hannuna na a je nashin fiÉ—a sallaya na ta da Sallah, kasan cewar nayi alawala shigata wanka, Nusaiba tashiga bayi tayi alawala tafito Fauzan ma yaje yayi gefena suka tsaya suka ta da sallar su. Koda na idar gefe naÉ—an masa ina lazumi da zaman jiran idar wansu. Suna idar wa huf Fauzan ya mike yana faÉ—in "Zomuje Nusaiba yanzu ya dawo". kallon sa nayi nace "Ina kuma zakuje yanzu?". yace "Gaishi da Ya SALEEM muna shigowa muka ganshi zaije masallaci yace mushigo kafin ya da wo, nasan yanzu kam ya shigo tun da an idar da Sallan". Kai na jin-jina nace "To kuje amma karku daÉ—e ina jiran ku". Sukace "To". Suka fita. Ina nan zaune kan sallayar ina zaman jiran da wo wansu har a ka kira sallar Isha,namike na gaba tar basu da wo ba. tsaki naja lokacin da na mike ina ninke sallayar, natako bakin gado nazo nazauna "Koma tafiya sukayi". nayi maganar a file "Cap Allah in dai tafiya sukayi nima sai na tafi nikenan nayita zama ni É—aya kamar mayya". ÆŠan shiru nayi zaune zuwa can naduba a gogo 9 saura. da sauri na mike nanufi kofa da zummar zuwa duba su,har in kuwa sun tafi nima bazan zau naba sai natafi. ina É—aura hannuna kan handle a na turo kofar, numfashi na sauke ganin sune, hannun ko wannensu na riko najawo su ciki ina faÉ—in "Banace karku daÉ—e ba shine kuka daÉ—e ko?". Nusaiba ta ce "Ai Fauzan ne yace zaibi Ya SALEEM masallaci shine Ya SALEEM yace najirasu su da wo sai mu zo". "Ai tun da muka da wo nace mutafi Ya SALEEM yace muci a binci tukun, ba kece kiketa cin a bincin a hankali bakiyi sauri ba". Fauzan yafaÉ—a yana hararan ta. Ni dai hannunsu najanyo muka haye saman gado, hira mai haÉ—e da wasa muka tayi sai da dare tayi nisa sosai kafin mukayi bacci. Washegari bayan munyi breakfast a parlour muka ya da zangon mu,ko da Aunty Na'ima ta nuro Rufa'ila naje nayi mata shara, tare muka tafi sashin nata da su, yau banji kiwuyan yin sharar ba kasan cewar rabin sharar ma Nusaiba ce tayi, Fauzan kam tun shigowar mu parlour'n yatafi site É—in Ya SALEEM kasan cewar yau ranar Saturday ne yana gi da. Muna gamawa muka koma. Fauzan kam nacan gun Ya SALEEM sai da suka je masallaci sallar azahar kafin ya da wo.nan nashiga kitchen wainar fulawa mai haÉ—e da hanta na toya mana. A parlour muka baje mukaci a bincin. sosai naji daÉ—in zuwan su Nusaiba dan bakara min É—ebe min kewa suke ba, har nakan ji kamar a gi da nake, ko da dare yayi yau ma sai da muka raba dare muna hira kafin mukayi bacci. Washegari yakama ranar lahadi da safe muna zaune a parlour kiran Abbu yashigo wayata, Fauzan da ke rike da wayan yana buga game yamika min, na amsa tare da É—aga kiran nakara wayar a kunne da sallama. "Ina Æ™wana Abbu". "Lfy lau HAMDAH ya Æ™wanan gidan da kannen naki?". "Duk muna Lfy". yace "To madallah kishirya musu kayan su an jima da yamma zan sa a dawo da su gida". Ido naÉ—an waro sai kuma na marairaice fuska tare da langwaÉ“ar da kai gefe na ce "Ayya dan Allah Abbu kabarsu su kara Æ™wana". "A'a HAMDAH su dawo kinga gobe Monday a Æ™wai makaranta kema kuma kinga goben zaki fara zuwa makarantar, kibari idan suka sami hutu mai yawa sai suzo miki har sai sun kare hutun kafin su koma". "Ayya Abbu to muzo tare?". da sauri yace "A'a baÆ™yaso sukuma zuwa miki hutun ne HAMDAH?". "Ina so". Yace to kiyi hakuri suna samin hutu nayi miki alkawari zan kawo miki su kinjiko?". Kai na gyaÉ—a kamar yana ganina jiki ba Æ™wari nasauke wayar. Tun da mukayi waya da Abbu walwala ta taragu, hankalina bai kara tashi ba sai da yamma tayi ganin guri yafara duhu nasan komai a kayi zuwa yanzu Baba Iro direba yana hanyar zuwa É—aukar su Nusaiba. Muna zaune a parlour suna cin abincin da na girka mana ni dai nakasa ci, natasasu gaba nayi jigum ina kallon su, Da sauri na É—ago jin a na knocking jiki ba Æ™wari namike na isa jikin kofar na buÉ—e, rau-rau nayi da ido ganin baba Iro tsaye, É—an guntun Æ™wallar da tatsiraro daga idona É—aya na share tare da amsa sallamar da yake. Ya ce "Jeki kirasu suzo mutafi ga hadari ya taso kar ruwa ya iske mu a nan". Baki na turo najuya a hankali ina tafiya a hankali wai ko dun ruwan zai sauko su fasa tafiyar. Har gun mota na rakasu da É—an guntun Æ™walla ta ina tsaye har motar tafita a gidan muna É—agawa juna hannu. A hankali kali najuya nakoma bakin kofar side É—in na haura saman step uku wan da dole sai ka haura kan waÉ—an nan matakalar kafin ka shiga cikin side É—in, natsaya kan step na karshe tun ban shiga cikin part É—in ba naji part É—in yamin girma. zuru nayiwa bayan motar da nake hangowa daga in da nake tsaye wan da sai yanzu yasami damar haurawa titi sabo da a baben hawa da suke wucewa. wani walkiya ne mai haÉ—e da tsawa ya welga dai-dai san da suka haura kan titin cikin tsananin tsoro da firgicin ganin hasken walkiyar ya hasko fuskata, bashiri na rufe ida nuna tare da calla kara na kame guri guda jikina na Æ™yarma, numfashi na yayi wani irin fizga kamar zai bar jikina. A hankali ruwa yafara sauka mai É—auke da wata sassanyar iska mai matukar daÉ—i, a hankali nashiga sauke numfashi yayin da sassanyar iskarnan mai matukar daÉ—i ke kaÉ—awa ina jinsa cikin ilahirin jikina, a sannu narikajin zuciyata na sanyi tsoran na tafiya, A sannu nashiga buÉ—e ida nuna har na buÉ—e shi gaba É—aya. wani murmushi ne ya suÉ“uce min ganin ruwa na sauka a gabana, tabbas nayi missing É—in shi rabon da nashiga ruwa tun Æ™wana uku da suka wuce, dan Æ™wana biyun da mukayi da su Fauzan bana samin damar da zamu gana da ruwa da zaran Nusaiba taga na tuÉ“e kayana nashiga bayi tarika buga kofar bayin wai nayi na fito itama zata yi wankan. zama nayi kan step É—in da nake tsaye a kai naja sket É—ina sama nasaukar da kafafuna kasa na mikar da su ruwan na sauka a kansu, hannuna biyu na mika ina tarar ruwan ina wasa shi a duskata yana gangara cikin kirjina na... Fito warsa daga bedroom kenan da shirin sa na tafiya masallaci da É—an sauri yake tafiyar jin karar hadari sonsa ruwan ya'iskeshi cikin masallacin dan bayason rasa jam'i ko kaÉ—an. ko sakiyar parlour bai isa ba ruwa ya kece dai-dai lokacin yaji sautin kararta tsaki yaja dan yasan itace mai wannan ihun,juyawa yy zai koma bedroom yagabatar da sallarsa a can, dan daga in da yake yana jiyo sautin tada ikama da ake a masallaci. sai kuma yaja ya tsaya yana nazarin ta in da yajiyo sautin karar nata wan da yafi masa kama da tawaje ne ba taciki ba, kuma tun da tayi ihun sau É—aya bata kumaba, da É—an sauri yajuya yashige bedroom, in da laima ke aje ya isa ya É—auka yafita. Yana fita da mamaki yaja yatsaya bakin kofa duk da guri yayi duhu gakuma ruwan saman da a ke, hakan bai hanashi hangota ba sabo da hasken wuta da ya haske ko ina nacikin gidan. Yayi mugun mamakin ganin ta zaune cikin ruwan da magriban nan. Cike da É“acin rai yabuÉ—e laimar yanufi in da take. Saukar ran Æ™washi naji a kaina Æ™warara guda uku ba zato ba sammani, wani irin firgitaccen kara na sake a matukar razane na mike tsaye naduro daga saman step É—in na É—aura hannaye na duka biyu a kaina nashiga yamutsa gashin kaina har sai da É—anÆ™wali na yafaÉ—i kasa, na mugun fir gita dan ni a tunanina aljanine yaran Æ™washeni dan da ma Inna tasha faÉ—a min na daina zama a bakin kofa da rashin É—aura É—an Æ™wali da almuru in ba haka ba watarana sai aljanu sun min ranÆ™washi a ka. A kiÉ—ime nashiga ja da baya nakuma rufe idanuna gam naki buÉ—ewa dan karma naga aljanin, cikin tsananin firgici da tsoro nakuma Æ™wallal kara ina faÉ—in "Wayyo Allah Inna kizo aljani ya ranÆ™washe wayyo Allah na wayyo Ummi na". Ban kaiga rufe baki ba naji an damko hannuna, kuma dibirbir cewa nayi nashiga kokarin janye hannuna jin rikon bana wasa bane sai kawai nasaki kuka, har lokacin ida nuna a rufe ban kuma fasa kokarin janye hannun nawa ba. muryarsa ne ya doki kunnena cikin tsawa yace "Ke rufemin baki Sha-sha-sha kawai". Duk da sautin muryarsa dake yawo cikin kunnen na bai sa na yar da shi É—in bane kawai nafi yar da aljanine, Sosai nake kukan kamar zan sheÉ—i sai fizge-,fizge nake,hannuna da yake rike da shi yamatse da karfi dare da kuma bugamin tsawan. "Kina hauka ne wai ke wate iri ce a daren nan kifito cikin ruwa kizauna dan sabo da tsabar sakarci cikin ruwa gurin zamane!!!". naÉ—iye kukan nayi ba shiri na buÉ—e idanuna jiki na rawa na zuba idanuna kan fuskar shi,kura masa ido nayi sosai ganin shiÉ—in ne dai, kai nashiga girgizawa, Yace "Cire marasa kunyar ida nunanan naki a kai na wuce kibar nan sha-sha-shar banza kawai!. YafaÉ—a tare da sakarmin hannu wan da nake Jin sa kamar ya É“alla min shi, da sauri mai haÉ—e da sassarfa najuya nanufi ciki, yana tsaye har sai da yaga shige War ta yaja tsaki yanufi masallaci. Ban tsaya ko ina ba sai bedroom nashige bathroom da sauri natuÉ“e kayan jikina na shan yasu naja towel na É—aura nafita nafaÉ—a kan gado naja blanket na dukunkune ciki, tsit nayi cikin blanket É—in a haka bacci ya É—auke ni". Washegari bayan nayi sallah nakuma komawa bacci karfe 7 yunwa ta tadani dan rabona da abinci tun jiya da rana, bayi na shiga a gaggauce nayi wanka haÉ—e da brush na É—auro towel nafito. Ina fita nanufi kitchen batare da nasaka kayaba da towel É—in É—aure a kirji na dan yunwan nakeji bilhakki, Ina shiga kitchen nashiga kokarin haÉ—a breakfast mafi sauki. Tsaye yake jikin mota cikin shigarsa ta alfarma sai baza kamshi yake, a hankali yabuÉ—e marfin mota yana kokarin shiga sai kuma yaja baya tare da dai-daita tsayuwar sa,yaÉ—anyi shiru alamun nazari,makullin motar dake rike a hannunsa yake É—an kaÉ—ashi,mai da marfin motar yayi yarufe kana yajuya a hankali yanufi side É—in ta. Cikin kankanin lokaci na haÉ—a breakfast É—ina soyeyyen Æ™wai da tea naÉ—au plt É—in Æ™wan da cup É—in tea É—in na nufi kofa, Ina fita daga cikin kitchen É—in sai ganin Ya SALEEM nayi ya............. Mommyn Twins ne *🌺HAMDAH🌺* *NA* *RASHEEDA S DIRECTOR* _(Book one)_ *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🻠https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* MARUBUCIYAR👇🻠*BA ABIN DA BAN GANI BA* *INA SANE DA HAKA* *ALFARMA* *BAZAWARA CE ITA* AND NOW👇🻠*HAMDAH* *Free page* My no 08034690723 🅿ï¸?10 Yana tsaye cikin parlour, burki naja a bakin kofar kitchen É—in sai kuma na turo baki tuno razanina da cin zalina da yayi jiya. Shiko fuska ya suke ya É—ago hannun sa yakalli a gogon da ke É—aure a hannunsa kana ya mai da dubansa kai na. yace "Mekike yi har 7:30 a gida baki shirya kin tafi makaranta ba!?". LangwaÉ“ar da kaina na nayi gefe nadaÉ—a cuno lip É—ina ina É—an mui-mui da su tare da tsurawa cup É—in dake rike a hannuna ido kamar shi yake min maganar. A hankali nake magana cikin raina "Nifa bason wannan makarantar nake ba ni ina da makarantar da na zaÉ“a Inna tasa Abba yacan zamin makarantar da nake yasani a wan da na zaÉ“a sannan kuma yanzu yazo ya canza min ni dai b..." "Zaki wuce ne ko sai nazogun ina miki magana kina tsaye!?" Maganar sa yazo min a sama Zabura nayi wan da yayi sanadin motsawar ruwan tea É—in da ke cikin cup ya fantsalu yazubo min kan kafa, jin saukar ruwan tea mai zafi kan kafata ban san san da nasaki cup É—in yafaÉ—i kasa, tsalle natuma nayi gefe tare da sakin kara ina yarfe kafan da tea É—in yaÉ—an zubamin, baki na É“are ina faÉ—in "Wayyo Allah na wayyo zafi wayyo kafata". Rai É“ace ya ke bina da wani mugun kallo cikin fusa tacciyar murya yace ,Zaki rufamin baki ki wuce kije kiyi shirin ne ko sai na tattakaki a nan!". Da sauri naraÉ“a gefen sa ina É—in gisa kafar da yarfe hannu sai mammatse ido nake nawuce É—aki, A bakin gado na zauna na a je plt É—in Æ™wan. "Mugu yasani na É“arar da tea É—ina bai san wahalar da nayi na girka ba". Hannu nasaka nasoma ciki, ina gamawa namike naje na É—au gorar ruwa dake É—aure kan bedside nasha, kana nawuce bathroom nayi wan ka a gaggauce nafito. Mai kawai na shafa nabuÉ—e wardrobe na zakulo laidar kayan makarantar da tun ranar da yakawo na wurgasu ciki, Naciro wan da nafi tunanin shine na bokon, nazame towel É—in kasa na É—aurashi a kuguna nafara kokarin sa rigar kenan naji an banko kofa. Cikin hanzari naÉ—ago kai na karaf muka haÉ—a ido da shi da sauri najuya na bawa kofar baya, tsaki yaja yajuya yana faÉ—in "5min na baki idan kika wuce hakan" YakaÉ—a yatsarsa yabata sautin kat-kat,kana ya juya yafita. Da sauri nakarasa sa rigar cikin hanyar zari na kammala shirin naÉ—au school bag na rataye nafito da sauri,har lokacin yana tsaye cikin parlour yana ganina yajuya yanufi waje nabi bayan sa cikin sauri, Direct parking lot yawuce ni dai ina biye da shi ganin yashiga mota sai naja na tsaya, leko kansa yayi tawaje cikin faÉ—a yace "Kina É“atamin lokaci fa!". A sannu natako na buÉ—e gefen mai zaman banza nashiga na zauna tare da mai da marfin narufe, yatada motar yana jan tsaki, tuni mai gadi yawan gale masa get yasakai yafita. Ido nazubawa titi har muka isa cikin makarantar wanda ke cikin unguwar, bai bar makarantar ba har sai da yaga nashiga aji, bayan yagama jamin kunne kan rawan kai, yaku ma ce idan yaji ko yaga wani a bun da ba dai-dai ba sai ya tattakani, samun lfyta na nanitsu na mai da hankali kan abin da ya kawoni,sannan yaciro kuÉ—i yamika min 5k yace idan a ka tashi na hayo adai-daita nadawo gida. Karfe 1:30 a ka tashe mu, kamar yadda yace nahayo napep na dawo gida. Tun daga ranar kullum da kai na nake zuwa makarantar kuÉ—in da ya bani dashi nake biyan kuÉ—in abun hawa yakai ni makarantar, wani Sa'in ma bana hawa napep É—in kasan cewar ba wani nisane sakanin mu da makarantar ba, duk ran da naji kafata na kaikayi sai na taka da kafa natafi. Yau kimanin sati uku kenan da fara zuwana makaranta ban taÉ“a fashi ko jin kiwuya ba saboda ina son karatu sosai, kasan cewar yau juma'a da wuri muka taso, ina shiga gida abinci nasoma ci ina gama wa nashiga wanka, Ban wani É“ata lokaci ba nafito sabo da yau na kudura niyyar zuwa gida. Nashirya cikin atamfa riga da zani simple makeup nayi naÉ—au gyale da jakata da na shirya kayana kala uku a ciki nazari wayata da ragowar kuÉ—in da Ya SALEEM yabani nayi waje, Ina fita na hangi Na'ima tsaye ita da wata mata sai shekewa da dariya suke suna tafawa, taÉ“e baki nayi tare da kawar da kai na Na kulle kofar side É—in gaba É—aya nazare key É—in najefa shi cikin jaka, ina juyowa suka kuma shekewa da wani irin matsiyacin dariya suka tafa. Ko in da suke ban kuma kallaba nayi gaba a bina. Bayan ta matar nan tabi da kallo har tafice a cikin gidan kana tamai da dubanta kan Na'ima tace "Kawata da ma wannan abar ce a ka kawo miki har kike niman ta da hankali? haba kawata karki ba da ni mana, Æ´ar da a cikin mintuna kalilan zaki shafe babin ta a wuce gurin". Wani shu'umin murmushi Na'ima tayi tace "Aminiya ta Rariya kenan, sai kace kin mance wacece Na'ima ai da ita da babu duk É—aya suke acikin gidan nan, ai ba a yi macen da ta isa ta aure min miji ba, kinsan meye matsayin zaman ta a cikin gidan nan?. zamane na kanwa tana zaune a gidan wanta." Wacce takira da Raliya tace "Nasan ki ai kawata baÆ™ya wasa to dai kikara kulawa kinsan irin waÉ—an nan yaran ba'a gane al'kiblarsu, kinibabbu ne bare wannan danaga kamar ida nunta a soye yake bakiga irin kallon da take mana ba". Yamusa fuska Na'ima tayi kana tace "Babu komai a gun sai shirme wawuyace na karshe da zaran lokacin da na É—ibar mata yacika zata yi gaba". Dariya suka saka Raliya tace "To kawata ya ake ciki wancan a bun yayi ai ki kuwa?". Kasa tayi da muryar ta tace "Ai ban faÉ—a mikiba bayan nayi amfani da shi da Æ™wana uku kamar yan da kika cimin ranar Æ™wana uku zan ga a bin da zai faru, sai gashi da kanshi yazo da bakin sa yake furta bukatar sa, duk da ranar in Ina cikin É“acin ran wancan shegiya mai jan fuskar, amma karkiji wani gefen zuciyata in da yacika da farin ciki ba,duk da bai buÉ—e min sirrin bukatar tasa É“aro-É“aro yanuna min ba, cikin halin nan nasa na isa da kasaita izza miskilanci, yagwada min a lokacin nasan nesa takusa zuwa kusa. sai dai fa tun wan can ranar harfa hau baikuma tinkarata da bukatar sa kwatan kwacin irin na wancan ranar ba, sai dai ni idan naji lungu na namin kaikayi na kai masa yasosa min." Raliya tace "Kada ki damu zan zo mukoma gurin nan tare idan yaga idon ki sai yafi bamu manyan makamai". "An gama kawata sai na ganki". Nan suka cigaba da kulle-kullen su wan da su suka san ma a narshi. Ina fita adai-daita natara zuwa gidan mu da ke state locos har kofar gida yakai Ni nasauka nabiya sa kuÉ—in sa nanufi ciki, Da sallama na turo karamar kofa da ke gefe da jikin get, da sauri baba mai gadi dake zaune nan gefen É—akin sa yana al'wala yamike yana faÉ—in "Wane ne haka ba Æ™wanÆ™wasa kofa?". Zai kuma magana nakarasa shiga ciki, baki ya washe yana faÉ—in "A'a HAMDAH ce Barka da zuwa". Nace "Ina yini Baba mai gadi". Ban jira amsawar sa ba nayi cikin gidan da sauri, da direct part É—in Ummi na na nufa tun daga kofar parlour nafara faÉ—in "Ummi, Ummi na nazo". Shiru parlour'n babu kowa nashige cikin bedroom Ina cigaba da kiran sunan ta. Kasake Ummi da ke zaune bakin gado tayi, da sauri haÉ—e da sassarfa na karaso in da take na wurga jakata kan gado nafaÉ—a jikin ta ina faÉ—in "Oyoyo Ummi nazo". girgiza kai Ummi tayi tare da yin murmushi taÉ—ago ni tana cewa "To sai kin nukurkusani kafin nasan kinzo". Baki na washe namike nazauna gefen ta "Ummi ai duk murnar ganin kine". tace "Sai Kuma a haÉ—a da shiririta". Murmushi nayi itama murmushin tayi tana bina da kallo na tabbata itama tayi missing É—ina. Nace "Ummi Abba fa?". "Ai bai dawo daga offece ba". Nace "To Fauzan fa". tace "Yana can sashin Mamie'n ku yanzu suka bar nan shida Nusaiba da Adil da Abid". Da sauri na mike tsaye ina faÉ—in "Laa sun zo ne har da su Aunty Rafee'at da Aunty Jaleela É—in?". Tace "A'a babanun su ne suka kawo su". Gyalen jikina na zame na aje bakin gadon najuya zan sa gudu Ummi ta ruko hannuna najuyo ina fuskan tarta, tace "Kitafi a nutse ki dai na wannan guje-gujen". Kai nagyaÉ—a mata na zame hannuna nafita da sauri na nufi part É—in Mamie.. A parlour na iskesu gaba É—ayan su Mamie Nusaiba Fauzan Adil Abid. suna ganina suka taso da gudu suka rungume ni muka sa ihun murna muna tsalle, dariya Mamie tabimu da shi, nasakesu na karaso in da take na zauna gefen ta tare da Æ™wantar da kaina a kafaÉ—ar ta, murmushi mai sauti tayi tashafa kai na tana cewa "A'a HAMDAH anzo ne?". cikin muryar dariya nace "Eh Mamie ina yini". ta amsa É—auke da dariya a bakin ta. Nan muka buÉ—e hira sai da a kafara huÉ—uba a masallaci kafin Mamie tace wa Fauzan yakama Adil da Abid sutafi masallaci ni da Nusaiba kuma muje muyi al'wala muyi sallah.koda mukayi sallar a binci mukaci muka É—aura daga in da mukatsaya. Har yamma ina shashin Mamie sai da na dumfari dai-dai lokacin dawowar su Abba da Abbu kafin nafita na nufi parlour'n da suke yada zangon su a duk san da suka dawo daga offece, da sallama nashiga gaba É—ayan su suka mai da hankali kai na tare da amsa sallamar, A kasan carpet na zauna kusa da kafafun su nashiga gaida su, fuska É—auke da murmushi suka amsa. Abbu yace "To ya karatun ana kan yi dai ko?". Kai na gyaÉ—a alamar Eh. yace "to madalla Allah ya taimaka. Amin Abba ya amsa dashi sannan ya É—aura da faÉ—in "Ina yayan naki ko ya sauke kine yakoma?". "A'a ni kaÉ—ai nazo". Ido Abba ya zubamin yace "Ke kaÉ—ai kikazo bai masan kinzo ba kenan?". Kai na gyaÉ—a a lamar Eh. cikin muryar faÉ—a yace "To tashi maza ki koma zaki fito bai saniba waya faÉ—a miki a nayin haka daga yanzu inda zaki sake fita ki tabbatar kin sanar masa". Baki na tura nayi narai-narai da ido, Abbu yace "A'a Shu'aibu kyale ta ai gida tazo" Abba yace "Yaya ko gida ne ai bai kamata tafito bai sani ba". "Naji. tashi kishiga ciki". Abbu yafaÉ—a yana yimin a lama da in tashi, da sauri na mike natafi part É—in Ummi. Da daddare bayan sallar Isha ina Æ™wance kan gadon Ummi dan tun shigowata ban kuma fita ba, dan nasan halin Abba sai ya iya zuwa yakorani. Ummi da yanzu shigo warta ta takaraso bakin gadon tace "Ke HAMDAH kinyi Sallah ne kika haye gado". "Eh Ummi nayi". Tace "To sauko kici a binci". tafaÉ—a tana dire plt É—in da tashigo rike da shi a kasa kusa da gadon. a hankali na mike zaune cikin yin kasa da murya nace "Ummi Abba yashigo ne?". Ganin yanayin da nayi maganar sai ta É—an tsuramin ido kana tace "Kinyi masa laifi ko". Kai na girgiza nace "Waifa dan nazo shine wai meyasa ban faÉ—a wa Ya SALEEM kafin nazo ba, kuma ai Abbu yace nazo na zauna abina". "Tafican da alla ai gaskiyar sace dama ya korakin ne kyasa kafa kifito bai sani ba". Kai na langwaÉ“ar cikin yin muryar tausayi nace "Nikam ma gun Inna zan tafi gobe". tace "Ga hanya Bismillah". Tajuya tayi waje. Murmushi nayi nasauko nasoma cin a bincin. Washegari part É—in Mamie na gudu da sassafe a can nayi breakfast ban dawo part É—in Ummi ba sai rana. Ranar Lahadi da yamma Ya SALEEM yazo gidan direct parlour'n Mamie yanufa tana zaune saman kujera yakaraso yazauna kan kujerar da ke gefen ta. Cike da kulawa Mamie ke duban sa tare da amsa gaisuwar da yake yi mata, kana ta É—aura da faÉ—in "Har kun dawo daga Dass É—in inasu Abbu'n naku?". Zamansa ya gyara yaÉ—an kishin giÉ—a gefen sa da jikin kujerar A hankali kamar wan da a ka sa dole yayi maganar yace "Suna can wancan tsohuwar bata gama yi musu bitar fitina ba". "Kaci gidan ku Inna'r ce mai bitar fitinar? haka za'a faÉ—a wa naka iyayen". Baki ya taÉ“e yazaro wayarsa yasoma latsawa,ita kuma tamike taje ta kawo masa drink da perpesun kaza wan da yaji kayan kamshi da É—an-É—ano. Drink É—in kawai yasha yaÉ—an zamo bakin kujerar tare da duban a gogon dake É—aure a hannunsa yace "Bari nashiga gun Ummi mugai sa". Mamie tace "Toh daga gun zaku wuce da HAMDAH kenan?". É—an jimm yayi sai kuma yaÉ—a go yace "HAMDAH?". yayi tanbayar da fuskar mamaki, dan shi Æ™wata-Æ™wata bai masan bata can gidan nasa ba, to yaushe nema tazo? yayi Æ™wafa a file. Da mamaki Mamie ke kallonsa kana tace "Eh ita ko kana nufin bakasan tana gidan nan bane yau Æ™wana biyu". Sumar kansa ya shafa izuwa bayan keyarsa. Mamie kuwa kallon tuhuma tabisa da shi kana ta É—aura da faÉ—in "Kenan kana nufin bakama san bata gidan kaba?". Yace "To Mamie ya za'ayi tafita bata sanar min ba har Æ™wanan ta biyu, in badun nan É—in tazoba ba, irin haka ba sai tasa mutane wahala ba aje a ta niman ta in wani gun taje ba nan É—in ba". Baki Mamie tabuÉ—e tana kallon sa har yakai karshen maganar sa wan da duk maganar da yake ida nunsa nakan wayar hannun sa dake ta faman latsawa, Da muryar faÉ—a Mamie tace "Kai bakaji kunya ba a kuya a ka É—aure maka a cikin gidan naka? yau ko a kuyace ka mata rikon ko oho. yarinya tabar gidan ka tsawon Æ™wana biyu kuma kana gidan amma baka saniba? to taya za'ayi tanimi izinin fita a gurin ka bayan baka masan tana gidan ba". Mikewa yayi yana faÉ—in yarinyar nan fa bajin magana takeba, to koma mene ne Mamie sai tafita ba tare da tasanar ba, taya zanyi nasan tafita tun da bata faÉ—a ba". "kadai gyara mu'a malan gidan ka dan wannan dai ba halin kirki bane nafa maka kenan". Kofa yanufa batare da yakuma cewa komai ba yafice daga part É—in, Da sallama yashiga parlour'n Ummi Ummi da fito warta daga kitchen kenan rike da tray mai É—auke da foodflaks, ta amsa masa fuska É—auke da murmushi tana faÉ—in "maraba". Yakaraso ciki ita kuma tawuce saman dinning area ta aje tray'n,É—aya daga cikin kulolin dake saman tray'n ta buÉ—e tuwon farar shinkafa ce sai tiriri yake da alama ba'a jima da gamashi ba, taciro malmala É—aya tasaka cikin plt, kana tabuÉ—e É—ayan kular miyar É—anyen kuÉ“ewa ce wacce taji busashen kifi da nama sai tashi da daddaÉ—an kamshi yake,tazare laidan tuwan tazuba miyar a gefen tuwan, kana tabuÉ—e wata Æ´ar karamar kula soyayyen man shanu ne a ciki tasulalashi kan tuwon ta saka spoon cikin plt É—in,sannan taje tabuÉ—e Fridge da ke nan saman dinning É—in taÉ—au gorar ruwa haÉ—e da cup ta ta kwasosu tasauko cikin parlour'n tadire shi gabansa. Sau kowa yayi daga saman kujera yazauna kasan carpet yana faÉ—in "Sannu da ai ki Ummi". "Yauwa". tace tare da duban kofar kitchen tana murmushi dan tasan ba ita tayi girkin ba HAMDAH ce ita nata kwasowa ne. Kafafun sa ya tanÆ™washe yamaso da plt É—in a bincin gaban sa yayi Bismillah yasoma ci, suna É—an taÉ“a hira kamar yan da suka saba a koda yaushe idan yazo gai data. Sosai yaci tuwon har yakusa cinye malmala guda kaÉ—an yarage yatura plt É—in gefe yakara da ruwa. mikewa yayi yakoma kan kujerar yana dai-dai ta zaman sa yayi gyatsa tare da faÉ—in "Alhmdllh Ummi sannu da ai". murmushi Ummi tabishi da shi dan tana matukar jin daÉ—in duk san da yazo tabashi a binci ko a koshe yake sai ya taÉ“a ko kaÉ—an ne,hakan kuma halinsa ne tun yana yaro har kuma yanzu bai fasa ba. Mikewa tayi taÉ—au plt É—in tanufi kitchen tana a je plt É—in tafito tashiga bedroom. Jin motsin ruwa a bayi sai tamaso kofar bayin ta bubbuga tana faÉ—in "Ke HAMDAH fito da alla tun É—azu wanka yakici yaki cinyewa canza fatar zaki". Fita nayi daga cikin ruwan da najima zaune a cikin sa, tun É—azu nagama wankan ina dai zaune cikin ruwan ne kawai". naÉ—auro towel tana tsaye a bakin kofar har nafito, tace "Maza jekisa kaya kizo ga yayanku can yana jiranki kada ki É“ata masa lokaci". baki na turo zanyi magana tayi saurin cewa "Kiyi hanzari kije ki shirya kafin Abba'n ku yazo yasa meki". tajuya tafita. Na isa in da jakata yake nasoma shirin cikin tura baki.ina gamawa na yafa gyale naÉ—au jakata nafito yana ganina yamike tsaye yana faÉ—in "Sai da safe Ummi". "Allah yabamu alkhairi". tafaÉ—a tana mikewa, Yana gaba ina biye da shi har in da yafa motar sa ya shiga mazaunin driver niko naboÉ—e gefen mai zaman banza nashiga yayiwa motar key muka fice cikin gidan. Muna isa nasa hannu na buÉ—e marfin nafita da sauri kafin nagama fita daga cikin parking lot najiyo muryarsa daf da ni "Idan kina wasa kisake sakafa kifita!". yana kaiwa nan yagota ta gefena yawuce. Numfashi nasauke jin iya nan yatsaya da sauri na nufi ciki. Washegari Monday bayan dawowata daga makaranta ko uniform ban cire ba Rufa'ila tazo kira na, tare muka koma da ita side É—in Na'ima NaÉ—au sintsiya nasoma shara kamar koda yaushe. Motar mijin Aunty Rafee'at ne yafaka kofar gidan Ya SALEEM akofar gidan ya sauke ta yawuce ita kuma tashiga cikita, Direct side É—in HAMDAH tashiga tun daga bakin kofar parlour take sallama har tashiga ciki tarika sallama jin shiru yasata wucewa cikin bedroom, Nan ma shiru har kitchen tashiga ganin dai bata sashin gaba É—aya, sai tafita tanufi side É—in Na'ima tana sa kafarta cikin parlour'n tayi arba da HAMDAH tana mopin Na'ima kuma na hakimce saman kujera tana danne-dannen waya. Raguwar sallamar da bata karasa shi ba kenan, Na'ima taÉ—ago cike da makirci tace "A'a yau manyan ba'ine a gidan namu sannu da zuwa". Aunty Rafee'at tagirgiza kai tabita da kallon makira a tafin hannuna kike.takaraso ciki tazauna kana tasaki murmushi tana faÉ—in "Yauwa sannun ki". Mopar nasake kasa cike da murnar ganin ta nanufi in da take ina faÉ—in "Oyoyo Aunty Rafee'at". Harara ta sakar min sai tamayar da kallonta kan Na'ima da take cewa "Rufa'ila kawo mata ruwa". "A'a barshi wlh a koshe nake". Aunty Rafee'at tafaÉ—a tana mikewa. Tanufi kofar fita nabi bayanta da sauri muna fita daga cikin parlour'n taruko hannuna Bata tsaya ko inaba sai bedroom É—ina a bakin gado ta zauna ganin haka nima na zauna, Hannu tashiga nunani da shi tana faÉ—in. "Menake gani haka HAMDAH yaushe kika dawo Æ´ar wanke-wanke da shara?, tana zaune kina yimata ai ki HAMDAH. daga yau kada nasake gani ko jin cewa kina yimata ai ki, ko tasaki kice bazakiyi ba". Ido na waro "Aunty Rafee'at Ya SALEEM fa shi yakece nayi mata". Da mamaki ace "Ya SALEEM É—in". Nace "Ai in ta kirani tace nazo nayi mata shara in naki sai yace nayi". Shiru taÉ—anyi sai kuma tace "Ina sai in yana nan ne yakece kiyin ko shine yake kiranki kizo kimatan". nace "A'a ita ne". tace "To ko takirakin kada kije tun da sai in takirakin kafin yakece kiyin, kuma bari kiji matsayin ki da nata É—aya ne a cikin gidan nan, ke kinma fita matsayi da iko da gidan nan ke matar sa ce kuma jinin sa,ita kuma aure ne kaÉ—ai ya haÉ—a su, nan gidan kine ke yakamata kisa wasu ba a sakiba kikula HAMDAH!". Ranar wuni Aunty Rafee'at tayi bata bar gidan ba sai dare. ★★â˜? Bayan Æ™wana biyu Ina zaune a parlour Aunty Na'ima tashigo cikin parlour'n kamar wan da a ka wurgota tana zuwa ta kai hannu ta............ 😂🤗 *Wasa farin girki yanzu za a fara wasan* *Zakujini shiru na Æ™wana biyu daga kan gobe Alhamis zuwa ranar Monday saboda bikin da zamuyi daga kan gobe zuwa ranar Lahadi kafin mugama so sai ranar Monday zakujini inai ma kowa fatan alkhairi*ðŸ‘🻠*Sai a hankali banyi editing ba*👌🻠Mommyn Twins ce *🌺HAMDAH🌺* *NA* *RASHEEDA S DIRECTOR* _(Book one)_ *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🻠https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* MARUBUCIYAR👇🻠*BA ABIN DA BAN GANI BA* *INA SANE DA HAKA* *ALFARMA* *BAZAWARA CE ITA* AND NOW👇🻠*HAMDAH* *Free page* My no 08034690723 *Sadau karwa gare ki My sisi Æ´ar'uwa rabin jiki Aunty na na kai na ZAINAB S DIRECTOR*🥰🤗 🅿ï¸?11 Tabigi cokalin da naÉ—ibo a binci zan kai bakina,da sauri na mike tsaye naÉ—an ja da baya. cikin masifa tanunani da hannu ta ce "Ke har kin isa nace kizo kice baza kizo ba. yau Æ™wana biyu ina turawa a kira ki kiki zuwa, bayan kin san ai kin kine. tukun na yau zan tura kizo kice wai baza kizoba, ke har kin isa nasa doka cikin gida na, ki ketare?. Oya wuce kije kiyimin shara ke bari ma jiki har bedroom ina yau sai kin gyare". She ke-ke nake kallon ta sai kuma nasaki wata Æ´ar karamar dariya ganin yan da take maganar tana wani girgiza wane mai shirin yin rawa. sai kuma na gimtse dariyar na ce "Nifa ba Æ´ar ai ki bace, gacan Æ´ar ai kin ki Rufa'ila jeki sata tayi miki dan ni daga yau bazan sake yiba, Kuma dai gidan nan a iya sanina bai zamo nakiba ban san dalilin da yasa kike son dan gan ta kanki da abin da ba naki ba, Idan can dakike zaune a cikin sa an am bace sa da naki, tofa ba shi zai sa yazamo nakin ba, gida na Ya SALEEM ne kuma nasan kinsan meye matsa yin sa a gurina, Idan can yazamo naki to nan nawane". Ina kai wa nan najuya da sauri nashige bedroom na Mai da kofa na rufe. Ina jinta tarika zazzaga buhun a shar da wasu irin muggan kalaimai wan da a karancin shekaru na nagaza iya fassara su. da fari magan-ganun nata sunata yimin yawo cikin Æ™waÆ™walwa daga bisani na watsar da su. Fuuu tafice cikin parlour'n takoma part É—in ta da bakin ciki da tarin takai ci, A parlour tarika zarya takasa zaune takasa tsaye, tayi mamakin jin waÉ—annan magan ganun a bakin HAMDAH. Zuwa can kuma tanimi guri tazau na tana girgiza kafa Abin da bata taÉ“a zoto da tunani a rayuwar taba shine zuwan wata mace cikin gidan SALEEM a matsayin matar sa, amma sai gashi yau har HAMDAH na kokarin dan ganta kanta da wani sashi na gidan a matsayin nata, bayan nan kuma har take faÉ—a mata tasan matsayin sa a gurin shi. Wannan batu yagirgiza Na'ima ba kaÉ—an ba sai dai a bin da take tunani kan maganar HAMDAH ko kaÉ—an a gunta ita a bun ba haka yake ba,salon maganar HAMDAH ce dai bata fahimtaba, dan ita dan gan takar Æ´an uwan taka take nufi bana aure ba. Tunani daban-daban suka rika zuwar mata har tafara tunanin to ko SALEEM yafara saurarar tane bata saniba tana nan ta buÉ—e baki a na can a na cin a manan ta, Saurin kawar da wannan tunanin tayi tamaye gurbin hakan da tabbacin cewa SALEEM bazai taÉ“a sau rarar taba sai dai zata daÉ—a sa ido sosai, zata kuma É—au mataki bazata taÉ“a bari wata mace ta rabi mijin taba, duk da yau karon farko HAMDAH ta dirar mata da wani a bu a cikin zuciyar ta mai suna fargaba...... Tun daga ranar bata sake turowa a kirani ba, sai dai cikin zullumin gamuwar mu da shi nake dan nasan iyanzu ta sanar masa, nayita zuba ido dan jin kiran uban gayyar wato Ya SALEEM É—in jin shiru sai na sake a bina...... tun daga lokacin harkar karatu na nasa a gaba baji ba gani. Haka rayuwa taciga ba da tafi, kamar yanda Abbu yayimin alkawari su Fauzan suna samin hutu a ka kawo min su,har sai da hutun su yakare kafin suka koma, duk kuma karshen sati suna zuwa min wato Saturday and Sunday. Haka dai Æ™wanaki suka taja suna juyawa izuwa maÆ™wanni maÆ™wanni izuwa watanni. ★★â˜? *Bayan wata 6* Zaune suke gaban wani kasurgumin boka sun naÉ—e kafa sunyi tsit wani masu É—aukar darasi, sun zuba wa wata faranti da Æ™warya dake gabansa ido. shiko bokan sai zane-zane yake kan kasan dake cikin farantin idan ya zana sai ya goge yasake zana wani, yayin da hannun sa É—aya kuma ke rike da wani gashi yana bubbuga Æ™waryar, Lolaci zuwa lokaci sai ya zaro ido tare da sakin dariya. Raliya da Na'ima kuwa sai su kalli yuna su girgiza kai sukuma gyara zama, dan sun yar da da ai kin bokan nasu wan da yajima yanayi musu aiki tun da daÉ—ewa. Wani dariyar ya kecewa da shi yaÉ—a go yana dubansu, cikin wannan kazam tacciyar dariyar da yake ya ce "An gama komai sai dai a jira lokaci". Zama Na'ima ta gyara ta ce "Ban gane ba boka wancan lokacin ma haka kace har yanzu shiru, ni kawai a yi mai yuwuwa in ma kuÉ—i kake so na kara maka ni bana da matsala da su a Æ™waisu, ni dai kawai na dai na ganin ta cikin gidan". Raliya ta amshi zancen "Ƙwarai kuwa boka mu dai a fitar da ita a gidan shine kawai, zamu kara maka kuÉ—i kasan zuba kuÉ—i har idan ai ki zaici ba a bune mai wuya a gurin muba". Wani irin ihu mai haÉ—e da fito bokan yayi kana yace "Aduk cikin buka tunku da kuke zuwa da shi kufaÉ—a min wannene bai taÉ“a ciba!?". YafaÉ—a cikin karaji da sai da suka razana, kana yanuna Raliya da gashin dabbar da ke hannun sa ya ce "Ke wani irin kuÉ—ine baÆ™ya karÉ“a a hannun manyan attajiran garinnan duk ai kin wanene?". Yakuma faÉ—a cikin muryar nan nasa mara daÉ—in ji da sauraro. Yakuma nuna Na'ima yace "Mu mukayi miki ai ki da har kika samu *Parmsec* *ABDALLAH IDRIS ABDALLAH* a matsayin miji kinfi kowa sanin haka". da sauri ta ce "A gafarce mu boka basai an yi tone-tone ba zamuje muciga ba da jira sai a bin da kace". Yakuma kecewa da dariya yakara karkaÉ—a gashin dabbar da ke hannun nan na sa kan Æ™waryar, kana yaÉ—a go yana faÉ—in "Aljani Durkus ya hatsala kunimi gafarar sa." yafaÉ—a yana nuna cikin Æ™waryar wan da sai fidda wani irin bakin hayaki yake, Da sauri suka sunkuyo da kan su kan Æ™waryar suna faÉ—in "A gafarce mu ai mana afuwa". Shiru yayi kamar mai sauraran wani abu sai kuma yashiga gyaÉ—a kai yana washe haÆ™ora kana yace "Aljani Durkus yagafar ta muku kutashi kuje". Da sauri Na'ima tabuÉ—e jaka taciro kuÉ—i masu yawa ta a je gaban bokan kana suka mike suka nufi in da suka faka motar su, A cikin motar Raliya da ke jan motar tajuya ta kalli kawar tata da ta jingina da jikin kujera sai taunar baki da girgiza kai take, ta ce "Kawata ya dai naga kamar har yanzu hankalin ki bai Æ™wanta ba?". Da sauri Na'ima kamar mai zaman jiran tambayar ta ce. "Ba dole hankalina ya kasa Æ™wanciya ba, wata uku na É—ibarwa yarinyar nan, sai gashi har yau kimanin watan ta 6 kenan' ke sanin kankine tun tana wata uku muka zo gun boka kan ya fidda ta a gidan, yace muje an gama amma har yanzu shiru, still yau ma irin abun da yafaÉ—a mana wata uku da suka wuce shi yau yakuma mai-maita mana, Nifa har nafara tunanin an ya bazan canza wani malamin ba kuwa?". Raliya ta ce "Duk faÉ—in garinnan babu bokan da yakai malam na kan tudu iya ai ki kamar yankan wuka, ke kanki shai da ce wani irin guraren malamai ne bamu leka ba waya kai shi ai ki kamar yankan wuka, Yanzu haka kiran da a ke tamin tun dazu É—in nan wani Alhaji ne da zamu haÉ—u yanzu haka kuÉ—in shi ya isa cikin account É—ina, Duk wasu manyan garin nan masu bukatar harka babu wan da bana gogawa da su, duk kuma ta sana diyar ai kin malam na kan tudu ne. ke kanki kinsan yayi miki babban ai kin da mamanki da baban ki ma ba zasu iya yimiki shi ba, dan haka bai ma kamata ki karaya da abin da yace miki ba, kidai jira É—in kamar yan da yace". Numfashi Na'ima tasauke ta ce "To shike nan amma wlh ko muryar yarinyar nan naji yana sani faÉ—uwar gaba, bare kuma na ganta bana kaunar nabuÉ—e idanuna na ganta cikin gidan". Haka suka rika tattauna matsalar su da kulle-kullen su wan da su suka san ma a nar sa,sai da Raliya tabi gidan Na'ima tasau keta kafin tawuce gun Alhajin ta da ke jiran ta. ★★â˜? Yau a na tashi a makaranta napep na hayo na dawo gida sabo da wayar da mukayi da Aunty Rafee'at É—azu da safe, tace min zatazo da karfe 2 shi yasa ban É“ata lokaci ba nayi gida. Wanka na shi ga a gaggauce dan biyu tayi har ta gota, Ina daga cikin bayin naji tsayuwar mota da muryar Dr Faruq mijin Aunty Rafee'at suna gai sawa da ma ai katan gidan, da sauri-sauri na karasa wankan na É—auro towel nafito, babban hijabi nazura nayi waje. A jikin mota na hangi Aunty Rafee'at suna sallama da mijin ta, na karaso jikin motar da sauri ina faÉ—in "Au tafiya zaka yi in na kara zuwa gidan ka." Dariya Dr Faruq yayi ya ce "Laifin Aunty kine ai Æ´ar gidan Inna, yanzu haka daga offece ta É—agoni nace tabari na sallami mutane sai na kawota taki,nabar mutane suna jirana badun haka ba da tare zamu wuni, amma dai a tai maka a kara zuwa gida na". Yakarashe maganar da dariya. Kai na gyaÉ—a na ce "To shike nan albarkacin marasa lafiya". dariya yakuma kana ya ce "Ngd da naci albarkacin marasa lafiyar". Mukayi sallama yaja motar sa ya tafi, mukuma muka shige ciki, Muka wuce bedroom,muna shiga na tuÉ“e hijabin, "Oh HAMDAH da ma bakaya jikin ki?". Aunty Rafee'at tafaÉ—a tana zama bakin gado. dariya nayi na ce "Ai ina bayi naji tsayuwar motar ku shine nafito". kai ta girgiza tare da faÉ—in "To sa kaya kizo ki karÉ“i tsara bar ki". To. na ce da sauri na isa gaban wardrobe na ciro kaya na saka, dasauri na hayo gadon na zauna kusa da ita ina faÉ—in "To bani tsarabar Aunty Rafee'at". Jakan ta tajan yo tana cewa "ÆŠaura É—an Æ™walin mana, tsaraba kam tun da nazo ai sai na baki, tun daga Jos nasa aminiya ta ASMA'U taturo min da su domin ki". Baki na washe nasoma É—aura É—an Æ™walin da na hayo gadon rike da shi a hannu, sabo da sau rin na zo ta bani tsarabar da tace tazo min da shi. Wasu Æ´an kananun fararen robobi masu murafe da goruna Æ´an ma dai-dai ta taciro a cikin jakar ta, ta dubeni ta ce "Je kitchen ki É—auko madara na ruwa da cup da cokali kizo da shi". Na ce "To". Na sauko daga kan gadon da sauri na tafi kitchen na É—auko madarar gwan-gwani na ruwa na huda gwan-gwani a gun, kana na É—au cup da spoon na dawo da sauri na diresu gaban ta. BuÉ—e robobin tayi tasa cokali tarika É—iban abubuwan da ke cikin kowami robar tazuba a cikin cup É—in, kana tazu ba madarar duka a ciki tamosa sosai, Ni dai sai baza ido nake ina lasar baki namasu tabani na taÉ“a naji a bun da a ka zuba mishi madara mai yawan nan, sosai ta motsa kana tamiko min kofin ta ce "Am shi ki sha". Tun kan ta karasa faÉ—a, na karÉ“i cup É—in da sauri nagyara zamata na kai cup É—in baki, ina kurbar a bin da ke cikin cup É—in nayi saurin cire bakina, ji nayi kamar nayi a mai da kyar na iya haÉ—iye wan da ke cikin bakina. Fuska na yamutsa na ce "Aunty Rafee'at wannan ne tsarabar Ni dai gara ma kibani wannan da nagani kamar kunun a yace a ciki". Nanuna É—aya daga cikin goru nan. Ta ce "Maza shanye kibani kofin, duk wani tsarabar da zan baki ai a bayan wannan yake, kinsan am fanin wannan da tasirin shi a jikin ki kuwa?, Wannan ba irin sauran magunguna kamar ko wanne bane zan iya cewa a duk faÉ—in a rewacin Nigeria ASMA'U Jos ita kaÉ—ai ke da lakanin su, magani ne da ke zama a jikin mace har na kimanin shekaru 5, itace wacce a kewa lakabi da mai da tsohuwa yarin ya,budurwa wacce ke tattare da budurcin ta kuwa ya kara mata É—anÉ—ano a kan wan da take tare da shi, Sanan niyace ita sosai dan har kasashen ketare suna oder'n kayan ta, bakiga kaÉ—an-kaÉ—an nazuba miki ba sabo da yana da karfi sosai, ÆŠazun nan tasa a mota a ka kawo min ". Ido kawai na zuba mata ba don na fahimci abin da take faÉ—a ba, Murmushi nayi na ce "To Aunty Rafee'at yau Aunty Asma'u ce ban san taba?". Itama murmushi'n tayi kana tace "Nasan kin san ta mana, amma yanzu ina faÉ—a Miki ne a bin da baki sani game da ita ba, a baya ai ban sanar Miki ba yanzu da hakan ta kama shi yasa nake faÉ—a miki, duk da nasan bazaki fahimci a bin da nake nufi yanzu ba sai kin kara hankali, yanzu dai shanye wannan É—in sai kisha nacikin gorar". Na ce "Babu daÉ—i fa". Ta ce "Ai da ma a baki bashi da daÉ—i". Ina yamusa fuska da matse ido na shanye, ta É—an siyaye min na cikin gorar shima nasha shikam nasha har ina latse baki dan zaki ne da shi. Naje na wanko cup É—in a bayi nadawo,hira sosai muka buÉ—e muna cikin hirar wayar ta yafara ringing. Ta janyo wayar tare da kallon screen É—in wayar, da É—an mamaki take kallon sunan da ke yawo kan screen É—in wayar,sai kuma ta É—ago ta kalleni ta ce "Ya SALEEM na gida ne?". kafaÉ—a na É—aga nace "Oho nima ban sani ba". Kai kawai ta girgiza kana tayi picking cal É—in,ta kai kunne tare da yin sallama kana ta ce "Barka da rana Ya SALEEM". Shiru tayi da alama tana sauraran sane, can kuma tace "Eh". sai takuma yin shiru naÆ´an dakiku kana tace "To". sai tasauke wayar tamike daga kishin giÉ—en da take tadubeni ta ce "Wai kije in ji Ya SALEEM". Ido nawaro nace "Ni". nafada tare da nuna kai na, kai ta gyaÉ—a a lamar Eh ji nayi gaban kirjina ya yanke murya na rawa dan na mugun tsorata da jin irin wannan kiran bazatan na ce "To ni me namishi Allah babu a bin da namishi". Nan da nan hawaye yataru a idona kiris yarage suzubo. murmushi Aunty Rafee'at tayi kana tace "To in ban da ke dan ya kira ki sai yazamo wani laifin kika ai kata, kidai tashi kije kada kuma garin tsoro ki É—aura laifin wa kanki yanzu gara dai kiyi sauri". tuni É—an guntun hawayen yazubo jin kalmar ta na karshe da sauri na mike. dariya Aunty Rafee'at tasaka tariko hannuna ta ce "Ke da alla share hawayen ba komai fa wakai cewa yayi kizo kuma cikin sanyin murya ma yayi maganar". Kai na gyaÉ—a namike nanufi side É—in sa. Tun daga kofar parlour'n sa nafara sallama, na daÉ—e ina tsaye ina ta rafka uban sallama, dan ban mance dokokin da ya gin da yamin a gidan Inna a Dass ba, Jin shirun yayi yawa yasani tura kofar naÉ—an leko kaina, babu kowa cikin parlour'n sai na tura kofar gaba É—aya tare da kuma yin sallama cikin É—aga sauti, Namma shiru babu motsin kowa, a hankali na taka na isa bakin kofar bedroom É—in sa. Cikin É—aga murya nashiga yin sallama tare da É—an bubbuga kofar a hankali, daga cikin É—akin a kace shigo, É—an jim nayi sai kuma na tura kofar ina kusa kai na cikin É—akin sai.............. *HAMDAH SHALELE FANS GROUP* 👇🻠*Duk naji kora fin ku kuma duk ina sane da komai kubiyoni a nex page zakuji am soshin ku in Sha Allah*🥰 Mommyn Twins ce *🌺HAMDAH🌺* *NA* *RASHEEDA S DIRECTOR* _(Book one)_ *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🻠https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* MARUBUCIYAR👇🻠*BA ABIN DA BAN GANI BA* *INA SANE DA HAKA* *ALFARMA* *BAZAWARA CE ITA* AND NOW👇🻠*HAMDAH* *Free page* My no 08034690723 🅿ï¸?12 *KAMAR YAD DA NACE IN SHA ALLAH ZAN BAKU DUK KANIN AM SOSHIN KU ƳAN HAMDAH SHALELE FANS GROUP TO GA AMSAR KU A GURGUJE* 👇🻠*tabbas nayi alkawarin cewa book É—in HAMDAH kyautace tun daga farkon sa har karshen sa a baya tun lokacin da nafa posting É—in sa tun a january. tabbas Ni nafaÉ—i hakan* *Sannan kuma yan zu dana dawo naci gaba da typing nasa nace na mai dashi na kuÉ—i.* *Eh tabbas na janye alkawarin da na É—auka na cewa Æ™yauta zanyi shi a bisa da lili mai karfi kamar ha.* 👇🻠*bazan zauna na bata lokacina na kashe duk wasu sab gogina nayi typing a cemin Thanks ko kuma a turamin sticker kaÉ—ai ba👌ðŸ»* *Na kuÉ—i kuwa dole sai kinsa nairan ki kafin kisameshi ko kiyi min sharye da comments ko karkiyi bai dameni ba na fanshe da nairan ki* *Abu na karshe shine idan kuka gyara naci gaba da ganin ruwan in gantaccen comments da sharhi mai rasa zuciya ba ku kaÉ—ai ba har da sauran group's É—in da nake posting a ciki bawai nace ba Æ™wayi bane amma dai kukara Ni kuma nayi muku alkawari har idan nacigaba da ganin sharhi na musamman narantse duk wan da na karÉ“i kuÉ—in sa zan mai da mishi naci gaba da posting Æ™yauta.*🤗 Sai naja na tsaya da sauri nan bakin kofar, hango Aunty Na'ima da Ya SALEEM Æ™wance a kan gado, Na'ima na gefen sa manne da shi daga ita sai wani É—an yalolon gyale da tayi É—aurin kirji da shi. Yana Æ™wance yabata baya fuskarsa na kallon garu, single da boxes ne kaÉ—ai a jikin sa yana Æ™wance rike da waya yana latsawa. da sauri na janye idanuna a kansu nayi baya da hannuna nariko handlle ina kokarin boÉ—e kofar najiyo muryar ta, "HAMDAH". takira sunana juyowa nayi naÉ—an kalli in da take batare da na am sa ba,wani irin mika mai haÉ—e da hamma tayi tasuke voice É—in ta taÉ—an É—ago tadube Ni cikin muryar gajiya ta ce "Jeki girka ruwan zafi a kitchen ki kawo". Da sauri na waro idanuna a kanta jin a bin da tafaÉ—a, fuska ta yamutsa tana faÉ—in ko baki ji bane?". Æ™wayar idanuna najuya kan Ya SALEEM da ke Æ™wance kamar baya gun sai faman latsa wayarsa yake, sai na mai da dubana gare ta na kaÉ—a kai tare da murguÉ—a mata baki najuya nayi waje. Kitchen É—in babban parlour nashiga na kunna Gas kana na cika ruwa cikin tukunya mai É—an girma na É—aura kan gas É—in, naja kujera na zauna ina zaman jiran ruwan yayi zafi. Ina nan zaune har ruwan yayi zafi naÉ—au boket da na ganshi a cikin kitchen É—in na juye ruwan a ciki naÉ—au ka nanufi side É—in shi, Sallama nayi daga bakin kofar bedroom ko da a ka amsa ban shiga ba sai da naÉ—an tsaya kaÉ—an kafin daga bisani na tura kofar. Wannan karon yana zaune a kan kujera, ita kuma tananan in da na barta É—azu tayi shame-shame, Kokarin dire boket É—in nake nan tsakiyar É—akin tayi saurin cewa "Shiga dashi cikin bayi mana". A sannu nanufi kofar bayin ina shiga ciki bra da pant É—in ta nafara ka karo da su yashe a kasan bayin,kafa nasaka na turesu gefe na isa na a je boket É—in najuya nafita. Koda na koma part É—ina a Æ™awance na iske Aunty Rafee'at tana ganina tayi murmushi tare da faÉ—in "Um mata masu miji daga tafi amsa kira sai a mance da ni har na fara tunanin ko in tafi ne". Murmushi nayi na ce "Ai girka ruwan da nayi ne yasa na daÉ—e ayya Aunty Rafee'at da tafiya zakiyi?". Nayi maganar a marairaice, tace "Ruwa kuma?".na ce "Eh ai Aunty Na'ima ce tace na girka musu ruwan wanka da ita da Ya SALEEM shi yasa ma na daÉ—e". Da sauri tamike zaune tare da waro ido tace "Mene girka musu ruwan wanka da ita da Ya SALEEM??!".. kai na gyaÉ—a, daÉ—a waro idonanun ta tayi da Æ™yau da Æ™yau tace "Ke baki da hankali ne nikam ke HAMDAH wace iri ce ke, ke babu zu ciya ne a jikin ki, HAMDAH yaushe zakiyi hankali ne kam wai har yanzu bakisan ciwon kankiba baÆ™yajin wani a bu a cikin zuciyar ki ke, Ke bakida kishine a rayuwar ki, girka musu ruwan wanka??! sugama a bin da zasu yi kece Æ´ar girka ruwan wanka dan tsabar rashin mutun ci da rainin wayo babu ruwan zafi ne a bayi da har sai kinje kin girka musu a kitchen kin kawo musu, dayake kema sha-sha-sha ce mara zuciya shine zaki biye musu. to wlh bari na faÉ—a miki daga yau sai yau nakarajin makamancin irin haka sai ranki ya É“aci. da ma a she har yanzu tana kan saki ai kin kina yima ta??".... Kai na girgiza na ce "Allah bana yi". Ta ce "Bagashi yanzu tasaki kinyi ba". "Aunty Rafee'at yanzufa yana nan Allah in banyi ba duka na zai yi". tace "Ya kashe ki ya kashe kima, dan rainin wayo sai kace Æ´ar ai ki a ka kawo masa gida wlh Allah bazai barshi ba". Haka tarika masifa Ni dai shiru nayi nazuba mata ido, ta mike taja maya finta taÉ—au jakar ta, tace har idan ban gyara ba babu ruwan ta da Ni kuma bazata sake zuwa gida naba, haka tatafi da É“acin rai. Ko da tafita a farfajiyar gidan suka haÉ—u da Ya SALEEM ko kallon in da yake batayi ba tafice daga gidan, koda cewa Ya SALEEM É—in wanta ne wan da suka fita ciki É—aya, amma sam bata jin daÉ—in rashin daraja wa da nuna rashin kulawar da yake yi kan HAMDAH.....â˜? ★★â˜? Yau tun kafin a tashimu a makaranta hadari ya haÉ—u baki kirin,kan kace me ruwa yafara sauka, koda a ka tashe mu haka É—alibai suka zauna cikin aji wasu kuma motocin gidan su suka zo suka É—auke su. Muna zaune da wasu Æ´an a jin mu hira a ke amma ni gaba É—aya hankali na da ido na nawaje kan ruwan da ake shekawa, a hankali namike nadubi Bilkisu wacce sit É—inmu É—aya da ita nace "Bilkisu Ni zan tafi ga jakata ki tafi min dashi gidan ku gobe sai kizo min dashi?". Ido tawaro tace "Acikin ruwan nan kidubafa ruwan karuwa yake daÉ—a yi ki bari mana a É—auke tukun". Mika mata jakar nayi ina faÉ—in "Gashi Ni dai natafi bana son ruwan yajikamin littattafai ne" . tana amsa najuya da sauri nafita dan gaba É—aya na masu najini cikin ruwan. Haka nafita a cikin makarantar naÉ—au hanyar gida a kafa, ahankali nake tafiya ruwan na sauka a kai na, har na iso kofar gida zuwa lokacin kam ruwan yafara sauki natura karamar kofar get nashi. Ina isowa dai-dai parking space kamar an ce na waigo kuwa ina juyawa muka haÉ—a ido da shi, yana tsaye cikin parking space É—in da a lama dawowarsa kenan, wiki-wiki nayi da ido sai kuma nashiga wasa da Æ´an yatsuna. "Ke zonan!". yafaÉ—a cikin kakkausar murya,É—an zabura nayi a hankali na tako É—an nesa da shi na tsaya, gefe da gefen sa ya waiga da alama a wani a bun yake nema,ido na waro ganin ya sunkuya yana kokari É—aukar wani bulala da ke gefen sa, YaÉ—a go ya cafko hijabi na, yaÉ—aga bulaliyar zai zabgamin, kai nashiga girgizawa cikin muryar tsoro da sanyin da naji yana shigana murya na rawa. nace "Dan Allah Ya SALEEM kayi hakuri". NafaÉ—a ina ja da baya gaba ki É—aya jikina ya É—auki É“ari, Cikin muryar faÉ—a yashiga faÉ—in "Me yadawo da ke a cikin ruwan nan, me yasa baki bari an É—auke ruwan kafin ki dawo ba, shine zaki biyo cikin ruwan nan ki da wo!". yafaÉ—a cikin tsawa, "Dan Allah Ya SALEEM kayihakuri wlh ruwan ne yaki É—auke wa". Saukar bulalan naji a baya na, kara nasake tare da tuÉ“e hijabin naruga a guje nayi ciki na barsa nan rike da hijabin a hannu. Direct bayi nashige nasoma tuÉ“e uniform É—in jikina da sai É—iga yake da ruwa zuwa lokacin sosai nakejin sanyin nan nashiga na a gaggauce nayi wanka nafito ina saka kaya nahaye gado dan masifar sanyin nakeji har ina karkarwa, Blanket naja na dukunkune ciki ina cigaba da rawar sanyi. Har yamma ina Æ™wance zuwa lokacin jikina yahaÉ—a zafi rau, ga masifar ciwon kai, ga hancina da ya toshe da Æ™yar nake iya jan numfashi, da Æ™yar na lallaÉ“a nata shi naje kitchen nahaÉ—a zallar tea nazo nasha, sai sannan nasamu nayi sallah. Ranar haka na Æ™wana da masifaffen ciwon kai da toshewar hanci, Washe gari kam ban iya zuwa makaranta ba haka nayita Æ™wanciya, a wunin ranar ma. Haka nashare satin nan bana zuwa makaranta ko parlour bana iya zuwa, in kaga naje to kitchen nawuce shima É—in nakan wuni ban lekaba da zarar na zuba tea cikin flaks to sai washe gari nakuma shiga, babu wani abincin kirki da nake ci zallar tea ne kawai nake iya sha... Yau Monday ana tashin É—alibai Bilkisu tanufo gidan su HAMDAH rike da jakanta Æ™wanÆ™wasa kofar get tayi mai gadi yataso yabuÉ—e tare da liko kansa yana tanbayar wanene, dai-dai lokacin motar Ya SALEEM ke danna hon É—in fita daga gidan, mai gadin yayi saurin cewa tashigo tashigo tatsaya nan gefe da get É—in, Shiko yayi saurin buÉ—e get É—in a sannu ya iso in da suke kamar zai wuce sai kuma yatsaya ganin tanayiwa mai gadin magana da a lama dai tambaya take. Zuge glass É—in motar yayi kasa kana ya kalleta yace "Gurin wa kika zo?". Da sauri Bilkisu tace "Ina yini". Kai kawai yagyaÉ—a batare da ya amsa ba, tace "Nazo gun HAMDAH ce nakawo mata jakarta ne, tun wancan satin tabani na aje mata kuma naga tun lokacin bata kara zuwa makaranta ba shine na kawo mata". Mamaki mai haÉ—e da takaici ne yacika shi, wato makarantar ma bata zuwa tana nan jakar makarantar yana wani gun,sai yanzu yatuna ma ranar da ta dawo daga makaranta a cikin ruwa babu jakan a tare da ita. tsaki yaja kana yaja motar sa yafice batare da yakuma bi ta kan Bilkisu'n ba. Mai gadi ne yace tashiga ciki tananan yanuna mata hanyar part É—in. Ina zaune bakin gado rike da cup É—in tea na zuba masa ido shima yanzu sam bana iya shan sa dan Æ™wata-Æ™wata ma yunwar bana jin ta, sai na wuni banci komai ba dan banajin sha'awar komai. najuyo sallama a parlour a je cup É—in nayi namike nanufi parlour'n. Bilkisu nagani tsaye murmushi namata takaraso in da nake tana faÉ—in "HAMDAH lafiya dai Æ™wana biyu baÆ™ya zuwa makaranta?". Cikin murya ta da mura yagama toshesa nace "Bana da lafiya ne". tace "Ayya sannu, dama jakar kine nakawo miki". Na am sa ina faÉ—in "Nagode dan Allah kisanar a makaranta bana da lafiya ne yasa bana zuwa". Tace to tayimin sallama tatafi,nakoma É—aki naÆ™wan ta. Daren yau kasa bacci nayi dan ciwon yafina kullum haka kawai hawaye ke tsiyaya a idona, ga idon yayi ja sai nauyi da zugi yake min, ciwon kan ma haka sai nakeji kamar kan zai fashe numfashi kuwa sai da baki nake yinsa,ga masifaffen san yin da nake ji har cikin kashina. Kuka na saka ina kiran Inna da Ummi na, haka nata kuka sai wajen asuba kafin nasamu bacci yaÉ—au keni, Na É—an jima kuwa ina baccin sai wajen karfe 10 kafin na farka, sai dai har lokacin babu a bin da yaragu daga ciwon da nakeji. na lallaÉ“a Naje nayi wanka da ruwa mai zafi, nazura doguwar riga mara nauyi mai gajeren hannu na dawo kan gadon nakuma Æ™wanciya na dukun kune cikin blanket, narufe ida nuna bawai kodun inajin bacci ba sai dun kai na da idona da nake ji kamar zasu cire. "HAMDAH! HAMDAH!! HAMDAH!!!". Muryar Ya SALEEM najiyo daga bakin kofa yana kiran sunana,rumtse idanunna nayi da karfi jin yan da yake Æ™waÉ—a min kiran cikin tsawa. Yaturo kofar da karfi yashigo, kaina na da É—a dannashi sosai jikin pillow jin yana daÉ—a saramin da karfi-karfi,a fusace yanufo bakin gadon yana faÉ—in "Zaman me kike yi a gidan da sati guda bakije makaranta ba". Kankame ida nuna na daÉ—a yi da karfe, yakai hannu yafizgo blanket É—in Dana dukun kune ciki, yafincuko ni na mike zaune yaÉ—aga hannu zai kai min bugu,na buÉ—e ida nuna a wahalce cikin disashshiyar muya ta da mura yagama toshewa, Nace "Wayyo Allah na wayyo kai na dan Allah Ya SALEEM kayi hakuri". Nayi maganar a wahalce yayin da hawaye ke gangaro wa kan fuskata, yanayin yadda yaji nayi maganar ne yasa shi sauke hannun sa da ya É—ago zai kai min bugu da shi, Ido yaÉ—an tsuramin, Nan take yafahim ci cewa murace tayimin mugun kamu. Niko cikin muryar kuka da baya fita sosai ma naci gaba da faÉ—in "Wayyo Inna Ummi na, kai na zai cire". "Rufamin baki da wani ne kekai ki cikin ruwa? ai bakiga komai ba in dai junan ki wasan ruwane". Ni dai ida nuna na mai da na rufe dan banajin zan iya barin su a buÉ—e sabo da a zabar ciwon da nake ji, sai hawayen da yake cigaba da sauka a cikin idon. haka yayi tayimin faÉ—a sai dai wannan karon muryar sa tayi kasa bakamar yan da yafara yimin farkon shigo warsa É—akin ba. Daga bisani yajuya yafita, nakoma na jingina da jikin gado. Fitarsa da kamar minti 30 yadawo jin shigo warsa yasani buÉ—e idanuna, yatako in da nake lai dar da ke rike a hannunsa ya aje saman bedside,yaÉ—an sun kuyo yabuÉ—e laidar yafidda magungunan da suke ciki yaɓɓare, ya buÉ—e gorar ruwa wanda duk da shi yazo. yaÉ—a go yamika min gorar ruwan na am sa kana yamiko min magani, Ido na tsurawa maganin da ke hannun sa,nan take naji zuciya ta yafara tashi, cikin rawar murya nace "Nawarke ma ba sai nasha maganin ba". Wani kallo yawatsa min cikin tamke fuska yace "Zaki karÉ“a ne ko ya". rau-rau da ido nayi sai ga hawaye sharr. Bana son magani ko kaÉ—an ko ganin sa idan nayi sai naji zuciya na yatashi, idan bana da lafiya sai Inna tayi kamar tanayi kafin nasha magani, idan kuma Ya SALEEM É—in yaje Dass dai-dai lokacin ina ciwon to shi take sashi yabani maganin, dan dai tasan in ni da ita ne kam komi masifarta bashi zaisa Ni nasha ba kona sha kuma sai nadawo dashi dan sai nayi a mansa. danni dana sha maganin na gwammaci nazauna haka har ciwon yagama gaukar sa nawarke. NabuÉ—e tafin hannuna yazuba min maganin ciki, narika juyasu cikin hannuna ina cigaba da masar Æ™walla, Shiko fuska yadaÉ—a sukewa ya tsare ni da ido, A hankali na É—ago hannuna mai rike da gogar ruwan na kai baki na kurÉ“i ruwan,narufe idanuna da karfi kana nawasa maganin a baki na haÉ—iye da Æ™yar yawuce. A kiÉ—i me nashiga yunkurin mikewa har sai da gorar ruwan da ke hannuna yafaÉ—i kasa, wani irin juyawa naji zuciyata keyi, Nazuro kafafuna kasa kasan cewar yana tsaye a gaba nane hakan yasa na aje kafafuna daf da nashi. Na mike tsaye cikin kiÉ—i ma narufe bakina da tafin hannuna, yayin da idanuna ke rufe gam, kafata É—aya na yi gaba da shi don so nake natafi bayi nayi a man da naji ke kokarin fitowa, sai ji nayi nayi karo da shi,da sauri na ware ida nuna kan shinfi É—aÉ—É—in kirjin sa da na buga goshina da shi, Cikin tsananin tashin hankalin jin yan da aman keta kokarin tahowa nasaka tafin hannuna nashiga ture kirjinsa. ÆŠago hannunsa yayi yaÉ—aura kan hannuna dake kan kirjin sa yarike, sannan yarika tafiya da hannunsa a kan hannuna har zuwa kan kafaÉ—a ta sai ya ruko kafaÉ—ata da Æ™yau, É—aya hannunsa kuwa hannuna da na toshe bakina yazareshi kan bakina sai yarike gefen kafaÉ—ata na wannan hannun sai ya mai da ni ya zaunar da ni bakin gadon. kai narika juyawa inata yunkurin mikewar sai dai nakasa sabo da har lokacin yana rike da kafaÉ—ata. Yago hannu sa É—aya yazura cikin aljuhun tattausar jallabiyar jikinsa, wani sweet yaciro namusamman yab'are yamika hannu zuwa bakina da sauri nabud'e bakin yacusamin shi cikin Baki, da sauri narufe bakin Jin mintin yashiga cikin bakina, wani irin daddaÉ—an kamshi da daÉ—i su suka ziyarci cikin bakina, lumshe idanuna nayi inajin yadda kamshin mintin da daÉ—in sa kedaÉ—a baibaye ne, daÉ—a manna harshena nayi sosai da sweet É—in, nashiga tsotsar sa a hankali narikajin Aman na lafawa sai Kuma nashiga sauke numfashi ahankali-ahankali narikajin zuciyata na kwanciya, Tsit nayi Ina cigaba da tsotsar mintin sai na daÉ—a lumshe idanuna sosai. Ido yakurawa kyakkyawar fuskarta wan da ya kawato da man Yan idanuwa da bakin gashin gira Kamar an zana suna kwance lup dasu juya idanunsa yy zuwa Kan dogon hancin ta Wanda da yawan mutane sukan ce hancinsu iri d'aya ne haka hasken fatarsu, TaÉ“e Baki yayi aransa yace "ni Banga wani kamaba wannan hancin ne irin nawa". Kan lips in ta yakuma sauke idanunsa Ido yatsurawa Kan lips É—in yanda take motsasu. "Sakemin yatsa idan ba cinyeshi zakiyiba" Da sauri nabud'e ida nuna nazubashi Kan fuskarsa, kwayar idanunsa yajuya yasaukeshi Kan lips Ina É—an girgiza Kai yayi tare dayimin nuni da idanunsa kan lip É—ina Yana fad'in "sakemin". Ido naware sosai cikeda mamakin ganin yatsarsa cikin bakina. "Kenan da yatsar sa nahada da sweet in nayita tsosa?". Nayi maganar a kasan zuciyata, Wani kallo yayi min nakasan Ido a hankali najuya harshena naturo yatsar tasa waje nayi kasa da kaina tareda haÉ—iye miyau in da yataro a bakina, tsayuwarsa yagyara kana yajuya yasoma tafiya yana faÉ—in. "Kici a binci yanzun nan". Yana fita Æ™wanci yata na gyara bajimawa ko bacci ya É—auke Ni. Na daÉ—e sosai ina bacci sakamakon maganin muran da nasha, koda na farka bakaÉ—an ba naji daÉ—in jikina har na iya cin Indomie dana girka. Bayan sallar Isha Ina zaune yashigo da sallama na É—ago tare da amsa sallamar, wayace kare a kunnen sa da a lama dai waya yake, yatako ya iso gaba na sai ya.......... *Kada ku mance sharhin ku shine sadakin book É—in nan🤗* Mommyn Twins ce *🌺HAMDAH🌺* *NA* *RASHEEDA S DIRECTOR* _(Book one)_ *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🻠https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* MARUBUCIYAR👇🻠*BA ABIN DA BAN GANI BA* *INA SANE DA HAKA* *ALFARMA* *BAZAWARA CE ITA* AND NOW👇🻠*HAMDAH* *Free page* My no 08034690723 🅿ï¸?13 Sai ya sauke wayar ya É—an dubeni kana ya ce "Ina maganin?". yayi maganar a takai ce. kallon saman bedside nayi nace "Gashi can". nafada muryata can ciki dan jin a bun da ya am bata,sayuwar sa ya gyara ganin hakan yasani mika hannu naÉ—au laidar maganin,nashiga buÉ—e laidar tuni ida nuna suka cika da Æ™walla, ciro magungunan nayi a cikin laidar na siyaye ruwa a cikin cup, naÉ“are Æ™wayoyin kamar yadda naga yayi É—azu, narika juya su cikin hannuna, ganin ya É—ago hannunsa yana duban a gogon da ke É—aure a hannunsa,sai ji nayi hawayen da suka taru cikin idona sun fara siyaya sai nayi hanzarin kai maganin baki na nahaÉ—iye da Æ™yar, baki yataÉ“e kana yamiko min sweet É—in da É—azu yabani na am sa da sauri najefa shi cikin bakina tare da lumshe idanuna nasoma tsotsar mintin. Karar buÉ—e kofa da naji yasane buÉ—e ido bayan sa na hango yana fita daga É—akin, A sannu nakoma na Æ™wanta da baya naci gaba da tsotsar mintin har sai da naji zuciya ta ta Æ™wanta. Yau kwana uku kullum sau uku yake zuwa a rana yasani na sha magani yana tsaye har sai nasha, ina haÉ—iyewa kuwa zai bani sweet É—in nan, da zaran na sa shi cikin bakina sai naji a man ya koma...... Yanzu kam alhmdllh naji sauki sosoi sai dai É—an abin da ba a rasaba, Zuwa yanzu naci gaba da tafiya makaranta na.....â˜? Rayuwa kenan inji masu iya magana sukace rayuwa sirri. Æ™wanta tashi a ran mai rai. Haka naci gaba da gudanar da rayuwa ta cikin gidan, a haka lokaci yayita tafiya Æ™wanaki sukayi taja, Yau kimanin shekara ta â˜?3â˜? a cikin gidan. Abubuwa da dama sun faru masu daÉ—i da a kasin hakan. Yanzu ina a jin karshe a secondary. kamar yadda nakai wannan matakin haka sassan kijina, Idan nakalli kai na har mamakin kaina da kaina nake,Ni kaina nasan nakara girma a cikin É—an waÉ—an nan shekarun,duk wasu halitta najikina sun daÉ—a baiyana,Ni kaina nakanyi mamakin yan da albarkatun jikina suka daÉ—a bai yano da kansu a fili, sun ciko sun yi tup-tup da su. Rayuwata nake gudanarwa Ni kaÉ—ai É—ina a cikin sashin da yake mallakin zamata a cikin gidan, sai nafi wata 5 bansa masu gidan a idona ba.sai dai kayan a binci baya yanke wa duk karshen wata Ya SALEEM yanasa a kawo ko, ayita jibgesu cikin stor dan nidai wasu kayakin abincin ma ban san iyakan suba, dan banayin rabin amfani da kayakin za a jibgo wasu,in dai naga gun zai cike idan a ka kawo sai nasa a koma dasu.....â˜? Da sauri nafito rike da mayafi da jakata sauri nake naje gidan Aunty Jaleela takara haihuwa yau suna, nanufi waje a farfajiyar gidan na karasa saka mayafin sabo da sabar saurin da nake, Ina fita na natari mai adai-dai zuwa gidan Aunty Jaleela dake É—orawan dillalai, Muna isa nabiya mai a dai-daita nawuce cikin gidan da sauri,tun daga get nake jiyo hayaniyan yan'uwa kara sauri na nayi nashiga cikin gidan,a parlour na tadda su Mamie da Aunty Hafsat matar Uncle Sadiq kanin Ummi da Umma Habiba Æ´ar autar su Ummi da sauran Æ´an uwa da abokan arziki. Da sauri nakaraso in da suke cike da murnar ganin su cikin muryar dariya nace "Laa Aunty Hafsat Umma Habiba yaushe kuka zo?". nafaÉ—a tare da zama hannun kujeran da suke kai, murmushi Umma Habiba tayi kana tace "ÆŠiyata jiya mukazo inata tanbayar ki a kace bakizo ba kina gidan ki". gefen da Mamie ke zaune nakallo nace "Ina yini Mamie". murmushi tayi tana faÉ—in "Lafiya Lau HAMDAH yagidan". nace "Lafiya kalau". murmushi mai sauti nayi jin Aunty Hafsat tana cewa "Kaga Æ´argidan Inna girma yazo babu tsalle-tsalle". dariya Umma Habiba da Mamie sukayi kana Umma Habiba tace "Ai kam É—iyata an girma yau she zaki zo mana Maiduguri". nace "Sai Alhj Dikko yamutu zanzo". dundu Umma Habiba tasake min a baya tana faÉ—in "Baza muga mutuwar shi yanzu ba dan wata naki". mikewa nayi da gudu nayi cikin bedroom É—in Aunty Jaleela ina dariya da faÉ—in "Akan wannan tsohon Umma zaki karya min baya dan muzama iri É—aya da shi". Acikin bedroom É—in Aunty Rafee'at ce da Aunty Jaleela da kawayen su tam ciki, ina karaso wa ciki na saÉ“i jariri yar da ke kan kafar wata kawar Aunty Jaleela, hotuna nashiga yi mata nakuma ba da wayan a ka É—aÉ—É—auke mu tare. Bikin suna yayi kyau sosai an ci an sha,sai wajen magriba a ka fara watsewa, tunkafin magriba Dr Faruq mijin Aunty Rafee'at yazo yaÉ—au keta sukayi gaba, Iro drever shi yazo É—au karsu Mamie dan haka nabi motar su muka wuce state locos tare. Muna isa direct part É—in Ummi muka wuce ni da su Umma Habiba, A bedroom muka tadda ta,nan kowa yafara shirin sallah, nidai zama nayi bakin gado dan ina fashin sallah, Hotunan da nayiwa jaririyar Aunty Jaleela nashiga laluÉ“owa cikin wayata ina faÉ—in "Ummi kinga yarin yarnan kuwa kyakkyawa fara soll Allah naji haushin da a ka aske mata gashi, gashin ta mai yawa suka kama sukayi mata aski". Ummi tace "To in ban da haukarki sai a bar mata gashin ai dole sai an aske in ma suka bari dan gaye ai sunyi wa kansu dan nan gaba kaÉ“ewa zaiyi a bunshi". Wayar na mika mata nace "Kalleta fa kigani Ummi Allah naga alama yarinyar nan idan tagirma kama dani zatayi, in lokacin gashin ta yayi yawa kamar nawa". murmushi Ummi tayi tana duban hotunan, Umma Habiba da ke zaune kan sallaya bayan ta'idar da sallah tace "Uhum kinbi kin damemu da maganar wannan mummunar yarinyar". Aunty Hafsat da fitowar ta daga bayi kenan ta amshi zancen da faÉ—in "Ai kam mummuna kam ina wani Æ™yan a nan har Asmah tafita kyau". Baki na buÉ—e najuyo ina kallon Asmah Æ´ar Aunty Hafsat É—in dake Æ™wance tana bacci a gefe na, kumatun ta naja tare da dungurin goshin ta nace "Haba Aunty Hafsat kirasa wacce zaki haÉ—a ta dashi sai wannan mummunar yarinyar mai katon kumatun Allah yasa wake mata". Da sauri Aunty Hafsat ta karaso bakin gadon tasoma jijjiga Asmah da ta fara motsi,tace "Hannunki sai ya makale kika kara dungurin ta ai ko ke bazaki haifo kyakkyawar yarin ya kamar ta ba". Fuska na yamusa nace "Allah in dai kamarta zan haifa gara ban haihun ba". nafaÉ—a ina mikewa, ido Ummi tabi bini da shi tana faÉ—in "Allah yashirya". Ni dai jakata na É—auka nashige bayi dan na kimsa jikina, Koda nayi wanka kayan jikina na mayar nafi babu kowa cikin É—akin duk sun koma parlour,sai na haye gado nayi Æ™wanciya ta, Æ™wanciya ta baifi da minti 10 ba Ummi tashigo haÉ“a tarike tana faÉ—in "Au Æ™wanciya kikayi?to tashi maza gacan Iro na zaman jiran ki nayi masa magana zai mai daki gida". nace "Ummi a daren nan kawai sai gobe zan tafi". "Ai to shikenan cigaba da Æ™wanciyar har Abba'n ku yazo yasa meki yarage naki". Mikewa nayi naja jakata da mayafina nabi bayan ta ina bubbuga kafafuna a kasa. Ko da muka fito parlour Sallama mukayi dasu Umma Habiba sukace idan Allah yakaimu gobe zasuzo min, sa sabo da jibi suke so sukoma Maiduguri. Har gun mota Ummi ta rakani har sai da taga fitar mu kafin takoma, Muna isa nafito daga cikin matar Iro yajuya nikuma na nufi ciki,na É—ago kafata zan É—aura saman step É—in da zai sadani da cikin part É—in, nayi saurin mai da kafata kasa cikin hanzari najuyo jin muryar sa a baya na yana faÉ—in. "Ina kiÆ™a fito?". tsayuwa ta nadaÉ—a gyara wa dan ba shakka na razana daganin sa a nan Æ™wata-Æ™wata ni ban ma lura da yana gunba, "Ina kika fito". Yakuma jefomin tambayar. "Gida". nafaÉ—a a takaice, fuska ya suke kana yace "Wakika tambaya da zaki fitan". shiru nayi a kan raina nace "To in zan fitan wa zan tanbayan in kuma shi yake nufi to a ina zan ganshi har na tanbayan". Ƙwafa yayi tare da juyawa yasoma tafi batare da yace komai ba. da sauri na haura nashige ciki. Washegari bayan naga ma gyaran ko ina nacikin side É—in nashiga kitchen domin kirkawa su Aunty Hafsat abinci kafin su iso. Gas na kunna na É—aura tukunya tare da zuba masa ruwa É—an dai-dai, sannan na É—auki É—an ma dai-dai ciyar rubo na je in da fridge yake nabuÉ—e na É—ibi koda, na a je gefe kana naÉ—au wata robar albasa da tumatir da attaruhu na É—iba cikin ta,na aje kusa sannan na É—auko garin tafarnuwa maggi kori garin citta man gyada koren tattasai,duk na aje su kusa. Nazuba ruwa cikin robar kodan na wanketa tafita fes. Sannan na yayyanka ta kanana sai na zuba a cikin tukunya tare da É—an kara zuba mata ruwa kadan saboda ganin nacikin tukunyar yaÉ—an kone, na rufe. sai da ya fara nuna har ruwan cikin yakafe sai na wanke kayan miyar na yayyanka albasa da taruhu da tumatir É—in nazuba a ciki, na sa maggi da garin tafarnuwa da garin citta kadan, Sannan na rage wuta sai na shiga gaurayawa inayi ina zuba man gyada wan da nariga da na soyashi É—an dai-dai na zuba iya yadda nake bukata kana naci gaba da juyawa har sai da albasa da tumatir da attarugu nan suka nuna,sannan na sauke. tuni kitchen É—in yagar waye da kamshi. Wata tukunyar na É—aura nazuba ruwa ciki na É—auko couscous na a je kusa. numfashi na sau ke tare da rike kugu ina bin in da na É“ata da kallo, a sannu na sunkuya nashiga tattara gurin,na junkura zan mike saiji nayi a bu yafaÉ—o a baya tim, Wani irin kara nasake cikin tsananin tsoro da firgici da kaÉ—uwa nakuma zandara wani ihun jin yadda naji faratun a bun ya karceni a baya,sai narika jin yana tafiya cikin rigana yanayin kasa, Wani uban tsalle natuma nayi gefe, sai ga kadangare yafaÉ—i kasa tim, nan take naji numfashi na nakokarin barin jikina, da mugun gudu nafice cikin kitchen É—in nayi waje a guje bana ko ganin gabana,mafaka kawai nake nima dan jinake kamar kadangaren na jikina,kofa nagani kawai a buÉ—e wan da a cikin yanayin da nake ciki bazan iya tan-tan ce wacce kofa bace nakusa kaina ciki, Yasa kai zai fito dai-dai lokacin nasako nawa kan sai ji nayi na garu da jikin sa,kara na sake nayi baya cikin kiÉ—i ma yayi hanzarin riko hannuna,kokarin fizge hannun nake ina jujjuya kaina cikin kiÉ—ima da tashin hankali,yakuma rike hannuna da Æ™yau yana faÉ—in "Ke meye haka?". jin muryar sa yasani buÉ—e idanunna sai kawai nafaÉ—a jikin sa na kankame shi tare da sakin kuka mai sauti. baya yarikayi a hankali har yakoma ciki yamai da kofar yarufe kana ya zaroni cikin jikin sa yana cewa "Ke wai menene hakan?dubi yan da kika fito". yafaÉ—a yana zama kan kujera, bai kaiga rufe baki ba na faÉ—o kansa na kankame shi da karfi na cusa fuskata cikin kirjinsa cikin muryar kuka nace "Ya SALEEM kacire min kacire min dan Allah wayyo Allah na kacire min Ya SALLEM yana cikin rigana yana bayana wayyo Allah naaa!!!". Nakuma kankame shi da iya karfina nake cusa jikina cikin jikin shi. Cikin rashin fahim ta yaÉ—ogo hannun sa yasau keshi kan bayana "Meye a cikin rigan naki?". yafaÉ—a murya can kasa, cikin jan shashsheka nace "Kadangare kadangare ne yana cikin rigata". A hankali yarika yin kasa da hannunsa yasau keshi kan zip É—in rigata, yasoma yin kasa da shi har yakai karshe sai ya É—an É—ago yakuma sa hannayen sa biyu yaware rigar. Ido yatsurawa bayana sai kuma yasaka yatsar sa yana bin in da shatin faratun kadangaren ya karceni,gantsare wa nayi tare da kuma kankame shi nace "Shine kacire min kacire min dan Allah". nafaÉ—a cike da muryar tsoro nakuma cusa fuskata sosai cikin kirjinsa. Numfashi ya fesar tare da faÉ—in "Ke ni banga komai ba, da kadangare sai ya zauna a jikin ki kiyita wannan tsalle-tsallen da shi". nace "Ya SALEEM kataÉ“a shi fa shine". "Ni ban taÉ“a shiba shatin faratun sa na taÉ“a". YafaÉ—a yana cigaba da tafiya da yatsarsa kan zanen ciwukan da faratun kadangaren yayi min. Numfashi nasauke da jin hakan na É—an sami nutsuwa, sai na mike a jikin sa,na zauna gefe da shi na rakuÉ“e guri guda ina wiki-wiki da ido, gaba ki É—aya jikina wani irin yam-yam yake min musamman raÉ—aÉ—in da nake ji a bayana, sai ji nake kamar kadangaren ne ke tafiya cikin bayana. Mikewa yayi yashige bedroom É—in sa niko sai daÉ—o rakuÉ“e wa naji jikin pillow'n kujera. ya É—an jima sosai cikin bedroom É—in sai gashi yakuma fitowa da wasu kayan da ban a jikin sa bana É—azu da suke jikin saba. Bin in da nake rakuÉ“e yayi da ido yayi mamakin ganina har lokacin zaune a gon. "Zaman me kike baki tafiba". yayi maganar ida nunsa kan agogon da yake É—aura wa a hannunsa, rau-rau nayi da ido cikin rawar murya nace "A kwai kadangare ne". É—agowa yayi ya kalleni sai kuma yacire idanunsa a kai na yajuya yayi waje. Yana fita direct parlour'n ta yanufa can bakin kofar kicin yahangi É—anÆ™walin ta yashe a gun,a sannu yatako ya'iso gurin daga in da yake tsaye yana hango cikin kitchen É—in, in da ya hargitse gaba É—aya kamar an yi dambe a gun, tsaki yaja yatako ciki yana cigaba da bin kitchen É—in da kallo, can yahangi katuwar kadangare manne a jikin garu ganin window'n kitchen É—in abuÉ—e ya tabbatar masa da tanan ne kadangaren yabi yashigo. Ƙyallen da take sauke tukunya da shi yaÉ—au ka sai da yarufe glass É—in window'n kafin ya isa in da kadangaren yake yakama shi da shi sannan yafito yaÉ—au É—an Æ™walin ta dake kofar kitchen É—in yayi waje, A cikin a Flaw's ya wurga kadangaren yanufi side É—in shi a in da yabar ni anan ya taddani, Ganin É—an Æ™walina rike a hannunsa sai naÉ—a go hannuna nashafi kaina sai yanzu nasan cewa babu É—an Æ™wali a kaina sai dai gashina a tupke yake da ribom, Kujerar dake É—an nesa da ni ya zauna tare da wurga min É—an Æ™walin yamaso da table É—in da system nashi ke É—aure a kai gaban sa yasoma latsawa, batare da ya kalleni ba yace "Tashi kije na cire". naÉ—au É—ankwalin na É—aura jiki a sanyaye namike a hankali nasoma tafiya,har nakai bakin kofa yace "Zonan". A hankali nadawo in da yake na tsaya gaban sa,hannuna yariko yajuyani ta baya yakai hannu bayana yaja zip É—in rigata yayi sama da shi. kasa nayi da kai na dan nagama mancewa da rigar a buÉ—e take. "Jeki". yafaÉ—a yana sauke hannunsa, kai na a sunkuye nafita.................. Mommyn Twins ce *🌺HAMDAH🌺* *NA* *RASHEEDA S DIRECTOR* _(Book one)_ *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🻠https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* MARUBUCIYAR👇🻠*BA ABIN DA BAN GANI BA* *INA SANE DA HAKA* *ALFARMA* *BAZAWARA CE ITA* AND NOW👇🻠*HAMDAH* *Free page* My no 08034690723 🅿ï¸?14 A kofar parlour natsaya ina leka cikin parlour'n, najima sosai a tsaye a bakin kofar da Æ™yar na iya tattaro jarumtata nashe ciki, cikin sanÉ—a nake É—aga kafata duk in da zan sauke kafar sai na kalli gurin da Æ™yau, dan gani nake kamar zan sauke shi kan kadangaren. cikin sanÉ—a nashige cikin bedroom, Ina shiga kira na shigowa wayata,nakarasa bakin gado in da wayar ke ajiye, sunan Ummi ce yabai yana kan screen É—in wayar, da sauri na hayo kan gadon na É—au wayar nayi picking call É—in na kara wayar a kunne tare da yin sallama. Daga bangare Ummi ta amsa sallamar tare da amsa gaisuwar da nake mata,kana ta É—aura da tan bayata lafiya ta da nagi dan, nace duk muna Lafiya, tace "To madallah da ma su Umma'n ku Habiba ce suka ce na faÉ—a miki bazasu sami zuwa gidan kiba,dama Sadeeq ne ya kawo su shi yawuce Jos to sai gashi ya juyo É—azu yanzu yace sushirya suwuce gida yanzu." LangwaÉ“ar da kai nayi cikin marairaice murya nace "Ayya shine zasu tafi bazasu zo bako kicewa Uncle Sadeeq É—in dan Allah yayi hakuri yabarsu suzo". "Hm Sadeeq ai bazai ma yar da ba nima yanzu muka gama yi da shi sukara Æ™wana dan yahuta gobe suyi sammako, daga nan zuwa Maiduguri ai ba karamar tafiya bace da ke shi tafiyar dare baya damin shi,sai dai kawai in sun Kuma zuwa wani lokaci". Nace "To Allah ya kiyaye musu hanya". tace "Amin". Mukayi sallama na sauke wayar. Yau wuni nayi a É—aki ban ko leka parlour ba, har yamma zuwa lokacin nasoma jin cikina na murÉ—an yunwa, bana da wani zaÉ“in da yawuce nasamar wa cikin na a bin da zan saka masa, dan ko breakfast banyi ba, A hankali namike na nufi parlour daga É—an nesa na tsaya ina kollon kofar kitchen,har yanzu gani nake kamar kadangaren yana ciki. Numfashin tsoro naja tuno da yan da naji shi cikin rigata É—azu. juyawa nayi naje na buÉ—e fridge É—in da ke nan cikin parlour naÉ—au drinks guda biyu nakoma É—aki, ranar shi nasha madadin abinci. Washe gari Ban fitoba sai wajen karfe 11 kasan cewar mun sami hutu a makaranta, Yau kam yunwar da nake ji yagirmi nasha drinks kaÉ—ai dan bazai É—auke ni ba. NaÉ—au gyale na na yafa shi a kaina, tare da É—aukar waya ta da kuÉ—i na nufi waje. Can na hangeshi zaune cikin wasu Flaw's masu É—auke da jerin kujeru na alfarma, sanye yake dawasu fararen kaya riga da wando wandon iya guiwar sa,daga kasan irin mai roba É—innan ce tasuke takasa sai igiyoyi a bakin,rigar kuma mai dogon hannun ce sai dai sakiyar rigar a buÉ—e take daga kirjin sa zuwa dai-dai mafarin cikin sa, ya sarkafe kakafun sa da suke mike kan wata kujerar dake gaban sa, yaÆ™wanto da bayan sa jikin kujerar da yake kai, a hankali yake É—an karkaÉ—a kafafun sa yayin da idanun sa ke lumshe. fuskar sa na kallon tacan ya baiwa hanyar fita baya. A hankali nake tafiyar harna É—an gotashi sai naji yace "Ke zonan". cak naja natsaya, in badun hankalina na kan shi sabo da alla-alla da nake nayi na fita a gidan kada yajuyo ya ganni ba, da bazan ji a bin da yafa É—a ba, sabo da muna da É—an rasa sakanin mu, kuma maganar a hankali ya furta, bugu da kari kuma fuskarsa bama ta hanyar take kallo ba, gakuma idanunsa da suke a lumshe. A hankali najuyo natako nazo in da yake,natsaya batare da nace komai ba, Shima kuma idanunsa suna nan a lumshen. Æ™wayar idanuna na juya nasau ke shi kan kirjin sa, da bakin gashi ke Æ™wance lip-lip kan farar fatar sa. saurin janye ida nuna nayi daga kallon sa,jin wani abu mai kama da tsoro ya gilmamin ganin wani sashi na kirjin sa a bayyane. "jibi yadda yabuÉ—e jikin sa ko zafi yakeji da wannan sanyin da ake yi oho, amma ya iya cewa ana sanyi ina jika jina shikuma fa". Nayi maganar a kasan raina. laɓɓansa yashiga mosasu batare da yabuÉ—e idanun nasa ba, cikin wani irin murya da yafi kama da mai jin bacci yace "Ina zakije?". yayi tanbayar a gajarce, baki na turo gaba sai nashiga kame-kame ina faÉ—in "Um..um.." sai kuma nace "Gida zani yunwa nake ji". É—an sakaita kaÉ—a kafar da yake yayi, sai yaÉ—ago hannun sa ya shafi sajen fuskarsa zuwa kan É—an gyemun sa, cikin sautin muryar da yayi magana da shi dafari. yace "Babu a binci a gidan nan ne?". kai na girgiza sai kuma nayi rau-rau da ido na ce "Ai a Æ™wai kadangare ne a cikin kitchen nikuma yunwa nake ji". Sai yanzu ya buÉ—e idanunsa ya É—an zubamin su,saurin yin kasa da kaina nayi nashiga wasa da bakin gyale na, "Ban cire ba kenan, karya nake yi?". YafaÉ—a ida nunsa a kaina,É—agowa nayi da sauri nashiga girgiza kaina. Kuma mai da idanun sa yayi ya lumshe su kana yace "Wuce ki koma ciki". yafaÉ—a kamar maiyin raÉ—a, Ido nawaro jin a bin da ya faÉ—a, in koma yunwar takashe ni. ji nayi kamar in rushe da kuka, a hankali na juya na ja kafafuna na koma ciki, koda nakoma tsayuwa nayi a cikin parlour ina hangen kofar kitchen, duk da cewa ina da tabbacin cewa tabbas da gaske yacire kadangaren, amma hankali na yakasa Æ™wanciya sai gani nake kamar in nashiga zan ganshi, gyalen jikina nazare shi na a je saman kujera tare da wayata, a hankali nataka zuwa kofar kitchen dan bana da zaÉ“in da yawuce wannan, koda nazo bakin kofar leko da kaina nayi narika dud dubawa, naÉ—au lokaci kafin nashige ciki, sosai nabaza idanuna ina dubawa banga wani alama na abin da nake wa tsoron ba, dan haka cikin dai É—ar-É—ar É—in nashiga Æ™washe kayakin da nayi É“arinsa cikin kitchen É—in, har da miyata da nayi jiya duk suka É“are, nakimsa gurin tsaf, duk a binda nake cikin dau riya nakeyi dan ko ni nataÉ“a a bu yayi motsi sai na razana, haka nagama kimsa gurin cikin É—ar-É—ar, Ina gamawa na É—aura girki mafi sauki, koda na gama nazubo shi cikin plt nafito.... ★★â˜? 2 week later ★★â˜? Zaune nake a parlour najiyo knocking É—in kofa sai da a kayi har sau uku kafin na mike na isa jikin kofar na É—an buÉ—e shi kaÉ—an batare da na wangale kofar ba, Salele nagani tsaye rike da jaka a hannun sa, Bin jakar nayi da ido sai na mai da kallona kanshi ganin yan da yaketa washe baki nace "Salele wannan jakar fa?". nayi tan bayar ina nuna jakar da yatsa, Kuma washe baki yayi tare da faÉ—in, "Jakar Inna ce gasucen" yafaÉ—a yana nuna farfajiyar gidan. Kofar na daÉ—a wangale shi gaba É—aya naleko kaina waje can nahangi Inna tafito daga mota kenan tana gyara É—aurin zanin ta, goggo Hauwa na tsaye Ya SALEEM na gefen su, Wani irin ihun murna na sake nayi waje da gudu har sai da na ture Salele Allah yakare yarike jikin kofa, In da suke nayi a guje ina faÉ—in "Oyoyo Inna!". rungume ta nayi cike da tsananin farin ciki ina ci gaba da faÉ—in Oyoyo Inna. Dariya goggo Hauwa tabimu da shi ganin Inna'r ma ta rungume Ni tana washe baki tabbas tasan munyi kewar juna. Nan muka É—un guma mukayi ciki, Ni dai ina rike da hannun Inna har muka shiga cikin parlour. Suna zama nawuce naje na É—ibo musu drinks, da ma na É—aura a binci ban ko sauke ba nashiga kitchen na tadda yanuna sai nazuzzu ba musu cikin plt nakawo musu,suna ci muna hirar yaushe gamo, Nan Ya SALEEM yashi go ya zauna gefen goggo yana yi mata ya hanya. tun kan yakai ga rufe baki Inna tace "Mu da ba'a tan baye muba Allah bai kimu ba,yo ko dai baka tan baya ba ka dai ga kalau na iso a bina" dariya goggo Hauwa tayi tace "Kin dai tari numfashi'n sane Inna, ba gashi nan zaune ba ai zai gai da ki". "Ai kin hofi ni Ina ruwana ma da gai suwar sa, gai suwan uwa na bayan aure ma ko kafar shi na gani,to bana son wannan ma yarike kayan shi,ni za'a yiwa iya shege, hali Lantai tafini ko iya karfin hali a kan abin mutum duk da kuÉ—i na da taci, bai hanani kaÉ—a keyar Idris yaje yayi mata gaisuwar bayan aure na mamar kaba". Inna tafaÉ—a tana gyara zama da buga cinya. Girgiza kai goggo Hauwa tayi tare da yin murmushi tadubi Ya SALEEM wan da ya taÉ“e baki ya mai da idanun sa kan tv yayi kamar baya gurin. tace "Kai SALEEM ya zaka yi haka ai dai kasan ita mazau nin uwa ce ya dace ka kai mata gai suwan bayan aure". Sai kuma ta juyo gun Inna tace "Yihakuri Inna in kika koma zai je har gida ya gai sheki". Ido na bisu da shi gaba É—ayan su a bin nasu yaso bani dariya ganin yan da Inna ta hakikan ce shi kuma gogan yayi kamar ma bada shi a keba, dariyar ce ta suÉ“uce min ganin yan da Inna tawani murtuke fuska sai taunar goro take. Hannun ta da ke rike a hannuna ta fizge tana faÉ—in "Sha-sha-shar banza ba duk wake nakewa yakin ba, sabo da yasame ki a bulus, dole yaki daraja ni, to bai san mahimmanci da darajar ki da nawa ba,baga shi ina magana yayi banza da niba". Saurin kunshe dariya ta nayi ganin wani irin kallon da yabini da shi. Goggo Hauwa takuma girgiza kai dan ita ma dariyar ce ke kunshe cikin bakin ta tace "To Inna kiyi hakuri yayi kuskure". Inna dai hanci tarika hurawa a dole Ya SALEEM yayi mata laifi shiko mikewa yayi yana kokarin barin gurin, goggo Hauwa tace "SALEEM bari muzo ka sauke mu gidan su Yaya Inna muje ko?". tafaÉ—a tana duban Inna. Inna ta É—aga hanci sama tana faÉ—in "Ina nan babu in da zani bagurin kowa nazo ba gun jikata nazo, je kishigar min da kayana wancan É—akin". tanuna É—akin da ke gefe da dinning, Da sauri na mike cike da zumuÉ—i nace "Bari na buÉ—e kofar". Nayi saurin nufar bedroom É—ina, muryar Inna naji tana faÉ—in "Mai sunan malan nisa zakayi ne". ban dai ji amsar da yabata ba, sai ji nakuma yi tace "Kazomin da goro". dariya nayi dan nasan faÉ—an su baya nisa yanzu zakaji tana yimasa an jima kajisu suna hira. naje in da na aje makullen da Aunty Rafee'at ta bani tun ranar da nazo gidan tace na aje,makullan kowani kofa na side É—in nanne. Na laluÉ“o su a in da na saka su nafita da sauri naje na buÉ—e kofar, ba wani kuran kirki É—akin yayi ba kasan cewar nakan buÉ—e lokaci zuwa lokaci na share,shi yasa ban wani sha wuya wajen garashi ba, ina gamawa nafito muka Æ™washi kayan da goggo Hauwa muka shiga da shi ciki.sai min tsiya take wai ni na Æ™washe musu uwa gashi tace bazata gidan Æ´aÆ´an taba a guri na zata zauna, Ni dai sai dariya nake dan yau ina jina cikin masanan ciyar farin cikin zuwan sun, muna gama shiga da kayan muka dawo parlour'n, nan Inna ta cicciro min tsarabar da ta zomin da su, nata murna wan da zan iya ci naci a gun sauran nakwasa naje na aje. sai da a ka kira sallar magriba kafin Inna tashige É—akin da a ka buÉ—e mata,nima can nabita wanka da sallah ma duk a can nayi. Ina makale da Inna mun raba dare muna hira, nan Inna ke faÉ—a min an sa auren Rabi wata mai kamawa za'a yi bikin,nace in Sha Allah zanje bikin, Ranar kam a É—akin nakwana, washe gari da sassafe nashiga kitchen nashirya mana breakfast muna zaune bayan mun yi breakfast, Ya SALEEM yashigo da sallama. Yakaraso ya zauna kan É—aya daga cikin kujeru 1-1str da ke cikin É—akin, goggo Hauwa yafara gai sarwa sannan ya gai da Inna tare da saka hannun sa cikin aljuhu ya zaro goro da ke É—aure cikin laida ya mika mata,ta amsa tana faÉ—in "Ma dallah Allah yayi albarka". hira Inna tashiga yi masa shi dai um yake bin ta da shi kamar mai ciwon baki. Tun shigo war sa Idanu na na kan waya ban ko É—ago ba, sai da naji an É—an dungure kafata, naÉ—a go sai naga goggo Hauwa ce, nuna min shi tayi da ido kasan cewar muna jere da ita. "Baki ganshi bane ko kinje kin gaishe shi a É—akin sa ne?". rausayar da kai nayi kana nace "Ina Æ™wana Ya SALEEM". bai amsa ba sai É—aga kiran da yashi go wayar sa yayi yamike yafita. Baki na taÉ“e Na mai da idanu na kan wayar nacigaba da a bin da nake. Æ™wanan su Inna uku da zuwa sai a ranar na ukun Na'ima ta zo ta gaishe su, shima É—in sai da Inna ta tanbayi Ya SALEEM ko bata gidan ne, bayan fitar sa shi ne tazo. Zaune muke a É—aki yashigo kamar yan da yasa ba tun zuwan su Inna, zai shigo da safe kafin yatafi offece, bayan ya dawo daga offece ma zai kuma shigowa,sai dai yau ga dukkan alamu da shirin fita yashigo dan ko zama bai yiba yagai shesu yajuya yana kokarin fita, Inna tace "Mai sunan malan kazo min da goro wan da ka kawo min ranar ya kare". To kawai ya ce yayi waje. Bayan sallar Isha muna zaune Inna ta dubeni tace "Tashi maza kije ki karÉ“o min goro gun Mai sunan malam, ni na iya irin wannan zama babu a bun mosa baki". mikewa nayi nafita. Ina fita daga É—akin yana turo kofar parlour'n,naÉ—an tsaya yakara so ciki ganin yana kokarin wucewa É—akin da Inna take ciki nayi saurin cewa "Ya SALEEM wai kabani goro in ji Inna". É—an gajeren tsaki yaja sai ya juya yasoma tafi har yakai bakin kofar parlour sai yace "Zo ki karÉ“a mata". yafaÉ—a tare da buÉ—e kofar yafita. Bedroom nawuce na É—au hijabi na zura kan doguwar rigar baccin da ke jikina nayi waje,ina fita na hango shi tsaye rike da waya a kunne Shi dai kullum da waya a kunne. In da yake na nufa lokacin shikuma ya sauke wayar daga kunnen shi yashige cikin side É—in shi, nabi bayan shi da sauri ina shi yana shigewa cikin bedroom É—in sa, sai naja natsaya a sakiyar parlour'n. Ido nayi ta zubawa kofa dan ganin fitowar sa amma shiru,har nafara jin kafafuna sun gaji da tsayuwa,a sannu na taka na isa bakin kofar, na daura hannu na jikin kofar nasoma knocking a hankali har sau uku kafin na sau ke hannuna,shiru bai buÉ—e ba nakuma É—ago hannu zan kai jikin kofar, sai ya buÉ—o kofar da karfi tare da riko hannu na ya fizgo ni cikin bedroom É—in,yamai da kofar yarufe sai ya tura Ni jikin kofar ya manna baya na da jikin kofar, yayin da hannunsa guda ke rike da nawa,Æ™wayar ida nunsa yasanya cikin nawa yana yimin Kallon cikin ido, sai kuma ya furzar da iska daga cikin bakin sa kana yace "Jiranne bazaki iyaba sai kin Æ™wanÆ™wasa min kofa?". Kai nashiga girgizawa dan narasa ma me zan ce dan tsoro. Ida nunsa ya janye cikin nawa sai ya juyar da kansa gefe, tare da kuma furzar da iska, sai ya saki hannuna ya juya. numfashi'n tsoro na sauke jin yasaki hannu na dan nagama É—auke wuta kan cewa buguna zaiyi, lai da ya É—auka kan mirror yamika min da sauri na amsa na juya da sauri sai naji ya.............. Mommyn Twins ce *🌺HAMDAH🌺* *NA* *RASHEEDA S DIRECTOR* _(Book one)_ *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🻠https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* MARUBUCIYAR👇🻠*BA ABIN DA BAN GANI BA* *INA SANE DA HAKA* *ALFARMA* *BAZAWARA CE ITA* AND NOW👇🻠*HAMDAH* My no 08034690723 🅿ï¸?15 Ya kuma rike min hannu tare da juyo ni,har sai da na É—an garu da jikin sa, nayi saurin ja da baya sai naji kofa ta tare ni, gani na daf da shi ba karamin tsorata nayiba, fuska ya suke tare da faÉ—in "Abin banza ne Ba kuÉ—i a kasa a ka siye shiba". jin a bin da ya faÉ—a sai nayi saurin É—agowa na kalle sa, ba shiri nayi kasa da kai na ganin ni yazuba wa ido fuskar sa kuma a suke, "Zaki É—au ka ne ko tsayuwar zaki cigaba da yi". Da sauri na kalli in da yayi nuni da yatsar sa goron ce kwara huÉ—u a kasa, saurin kallon lai dar da goron ke ciki nayi sai naga laidar taÉ“ule ta kasa, bani raba É—aya biyu garin saurin da nake ne handle yaÉ“ula laidar, da sauri na zame kasa nashiga tsino su. Hannun sa ya É—ago yacusa cikin sumar kansa yayin da É—aya hannun sa ke rike da gungun sa, a hankali ya juya yasoma tafi wata kofa naga yashiga wacce nafi zaton bathroom ne, ina ganin shige warsa nayi saurin mikewa na fice daga cikin É—akin da sauri, Ina fita naja wani irin wawan burki kaÉ—an yarage muyi karo da Na'ima da tasako kai tana kokarin shiga É—akin, Cikin wani irin masha huriyar tsananin tarin mamaki take bina da wani irin kallo wan da yafi kama da kollon tuhuma. Gefen ta na raÉ“a nawuce da sauri nafice gaba É—aya daga cikin side É—in. Bayan ta tabi da kallo har taÉ“ace wa ganin ta,wani uban numfashi tasauke tare da furta "Kutumar uban can uban me take a nan". Da sauri ta bankaÉ—e kofar tashiga kamar wacce a ka wurgo,sai tashiga bin É—akin da kallo yayin da takejin zuciyar ta yana wani irin tafarfasa, HAMDAH har cikin maÆ™wancin minta lallai tayi mugun yin sake. tawani taune baki tare da yin Æ™wafa, jin saukar ruwa a bayi yasata nufar kofar bayin ta tura kofar da karfi tasako kanta ciki. Dai-dai lokacin yakashe makunnin panpo dake sauka a kanshi, yazaro towel ya É—aura a kugun sa, kana yatako yaraÉ“a gefen ta yafice daga bayin. Sai a lokacin Na'ima tadawo daga mutuwar tsayen da tayi tana kallon shi, wani irin juyi tayi tarufa masa baya, tasha gaban sa dai-dai lokacin da yake kokarin zama bakin gado, da mamaki yaÉ—an kalleta ganin yan da ta wani sha gaban sa tana bin sa da kallon tuhuma. "SALEEM me wannan yarin yar take a nan mekuma wannan wankan yake nufi". Ta jefo masa tan bayar tana girgiza da cika da basewa. ko mai bai ceba, sai mikewa da yayi yaje yaciro kaya yasoma sawa, bin sa ta kuma yi cikin É—aga murya take faÉ—in "SALEEM nace menene dalilin shigowar yarin yarnan É—akin nan ban gane bafa, kafa dai na rai namin hankalin wai...." Saurin dakatar da ita yayi ta hanyar É—aga mata hannu batare da yabar ta ta karasa faÉ—ar a bin da take son faÉ—a ba,dan surutun ta yasoma yi masa yawa, yayi mata a lama da hannu tafita, Kugu ta rike tana faÉ—in "Eh dole kace na fita, sabo da a sirin ka yana daf da tonuwa,na rantse baka isa ka rai namin wayo ba". Wani uban tsawa ya buga mata da sai da ta taune harshen ta da ta buÉ—e baki zata kuma ci gaba da maga na. yatsar sa ya kaÉ—a tare da nuna mata kofa cikin tsawa yakuma faÉ—in *"get out!!"* Kame-kame tashi ga yi sai kuma tajuya ganin babu a lamar wasa a kan fuskar sa, ta fice tana ciza baki tare da ban ko kafar da karfi. tsaki yaja ya haye gado ya Æ™wanta. Yau tun da safe goggo Hauwa ta shirya ta tafi gidan su Abbu ganin Inna bata da niyar zuwa, Da yamma ina É—akin da Inna take in da nanne yanzu yazame min gurin wuni wani sa'in ma har da Æ™wana, Inna na zaune a bakin gado tana jan jarbi, Ni kuma ina Æ™wance a gefen ta rike da waya ina chatting da Æ´an ajin mu, É—an gajeren tsaki naja ganin an É—auke wuta nan da nan kuma zafi yaziyar ci É—akin,mikewa nayi zaune ina faÉ—in "Kai gaskiya yau a na zafi daga É—au ke wuta ji yadda zafi ya cika É—akin". Inna da ta fara É—an gyn-gyaÉ—i a zau ne ta buÉ—e ido tana faÉ—in "Ai kam garin a tsaye yake cak sai dai da alama in Allah yaso zai bamu ruwa dan ga hadari na yawo a sama". "Allah ya kawo shi bari nidai na wasa ruwa gas kiya ina jin zafin nan sosai". nafaÉ—a ina zamowa bakin gadon,sam bana shiri da zafi kaÉ—an ne yake tada min hankali, Doguwar rigar jikina na zare yarage daga ni sai sket Æ´ar ciki da bes. nanufi kofar bayi. baki buÉ—e Inna ke kallona kana tace "In ba kalen muraba ina wani zafin da yan zunnan kikayi wanka kikuma yin wani, wato baki dai na wasan ruwan nan naki bako". Shigewa cikin bayin nayi ina faÉ—in "Kai Inna zafi a ke fa". "Allah shi sawaka, da kan ka karika kalo cuta wa kan ka". Ina jin ta tayi ta surutun ta. Abin da Inna ta hasashon shi nayi dan kuwa shigewa cikin ruwan nayi na zauna, naÉ—au lokaci kafin na wanke jikina da zallar sabulo na fita a cikin ruwan na mai da sket da best É—in da nacire nafito. nakaraso bakin gado in da na a je rigata na mika hannu zan É—au rigar, yaturo kofa da sallama, Inna ta amsa tare da gyara zama tana faÉ—in "An dawo ne mai sunan malan". da sauri na juyo karaf muka haÉ—a ido, cikin hanzari na É—au rigar nanufi kofar bayi, na zunÉ“uro baki ina kunkuni cikin wuya. "Shi ya'iya cewa wani wai in mutum zai shigo yayi sallama ya tsaya kafin ya shigo amma ai gashi shi da ga yin sallamar ya shigo". Baki na murguÉ—a nashige cikin bayin na mai da kofar na rufe. Ina saka rigar na fito sai na tadda shi zaune Inna na kan zuba masa hira shiko na ai kin latsa waya, É—an Æ™wali da waya ta na É—au ka na raÉ“a ta gefen sa nayi waje, Bedroom É—ina na koma naci gaba da chatting É—ina.... Tun da nashiga ban kuma fitowa ba sai da naji da wowar goggo Hauwa...â˜? Yau farin ciki na ya daÉ—a karuwa dan kuwa Æ´an gidan mune suka taho gaba É—ayan su,duk muna tare a É—akin da Inna take. Abbu Mamie Abba Ummi Fauzan Nusaiba, Ina zaune a sakiyar ahalina yayin da zuciya ta ke cike tap da farin ciki. Bakina yakasa rufuwa sabo da sabar murna, kusan wuni sukayi a gidan kasan cewar yau karshen mako ne, Ko da zasu tafi sunyi-sunyi su tafi da Inna taki fir tace suje zatazo gada baya, in taga ma yimin Æ™wanakin da ta yanke zata yi min kafin za tazo.. Ranar da Inna tacika sati É—aya, tun da safe tasa goggo Hauwa tashirya mata kayan ta. Ina zaune a gefen ta nayi shiru kamar ruwa yaci kai na, kallon Inna nayi cikin marairaice murya kamar zanyi kuka nace "Ayya Inna karki tafi yau kikara wani sati dan Allah". dariya goggo Hauwa tayi tare da cewa "To kece za a zau na a kare miki kwanakin a nan sannun ki fa". Muskutawa Inna tayi tana faÉ—in "Sati guda zan musu na dawo daga nan kuma nayi shirin koma wa gida". Kamar an zabure ni na mike nace "To shike nan ni bari na shirya kayana mutafi gidan to". da sauri goggo Hauwa tace "Ki shirya kayan ki kibi wa da izinin wa kuma?". Baki na É—an zunÉ“uro sai kuma nayi saurin cewa "To ai rakaku zan yi". "Ai ho to ai sai dai in rakiyar". Waje nayi ina faÉ—in "Ai dama rakaku zanyi na dawo". A kasan rai na kuwa faÉ—i nake "Ai idan natafi bazan dawo ba sai dai mu dawo tare". Tun da a kayi sallar Isha nakasa zama alla-alla nake muyi mutafi, haushi na É—aya da Inna tace Ya SALEEM ne zai kai mu gashi har yanzu bai zo ba. da sauri nafito daga cikin bedroom, na tako bakin kofar da Inna take daga bakin kofar na tsaya ina faÉ—in "Inna nikam fa na gama shiri na kuzo mutafi kawai tun da Ya SALEEM É—in bai zoba". NafaÉ—a ina shiga cikin É—akin,cak naja na tsaya daga bakin kofar ganin sa tsaye da alama fita zaiyi, goggo Hauwa narike da jakar Inna ita kuma Inna tana gyara zaman mayafin ta,baya nayi a han kali, shiko yasako Kai yafita muka rufa masa baya. Ko da muka zo gurin mota kokarin shiga baya nake, goggo Hauwa tace nashiga gaba ita zasu zauna da Inna a baya,babu musu na shiga dan ina alla-alla na ganni a gida, jakata na da É—a makale shi dan nasan goggo Hauwa tana gani zatayi magana. A hankali yayi wa motar ki muka fita a gidan,ganin mun É—au hanya farin cikina yagaza É“oyuwa sai murmushi nake, muna isa nariga kowa sauka nayi sashin Ummi na da sauri, su Inna Kuma sashin ta dake cikin gidan suka nufa ita da goggo Hauwa. A parlour na tadda Ummi tana ganina tamike tana faÉ—in "Har Inna'r ta iso kenan". "Eh tana part É—in ta". nafaÉ—a ina karaso wa ciki, Ummi ko kofar fita ta nufa, aje jakata nayi saman kujera, na bi bayan ta muka tafi part É—in Inna,a nan muka tadda su Mamie,hira sosai a ke cike da jin daÉ—i da kaunar juna, ko minti 5 ban yi da zama ba Fauzan yashigo da gudu yace "Aunty HAMDAH wai kizo". tun kan na am sa yajuya yayi waje da gudu. Bayan sa nabi da sauri ina faÉ—in "Kai wake kirana". nafaÉ—a da karfi. bai tsaya ba bai kuma amsa ni ba sai da ya isa jikin motar Ya SALEEM, in da shi ke jingine jikin motar, É—an nesa da su naja na tsaya. A bu ya mikawa Fauzan daga in da nake tsaye bazan iya gane ko menene ba kasan cewar dare ne gurin kuma babu hasken wuta sosai, ga yanayin yan da Fauzan É—in yakarÉ“i a bun yajuya da murna yayi sashin Inna, nasan komai a kayi abun Æ™walama ne. Ina tsaye ban koma ba ban kuma karaso ba duk da nasan cewa shine mai kira nan, gefen direver yazaga yabuÉ—e marfin sai yajuyo in da nake yaÉ—an kalle ni "Naci gaba da jiran ki kenan". ido na waro jin a bin da yafaÉ—a sai kuma naturo baki nace "Nifa kwana zanyi" wani kallo ya wurgamin tare da shige wa cikin motar batare da ya kuma cewa komai ba. Tuni idanuna suka ciko da Æ™walla, ganin yata da motar sai na karaso jikin motar nabuÉ—e nashiga, muna fita a gidan hawaye suka fara gangarowa kan fuska ta, har muka isa hawayen bai tsaya ba,yana dai-dai ta parking nafito daga motar da sauri nanufi kofar side É—ina, ina É—aura hannun na kan handle natuna nabar makullin side É—in a cikin jaka a parlour'n Ummi, dasauri najuyo dai-dai lokacin yafito daga cikin parking space yana kokarin wucewa side É—in sa,daga in da nake tsayen na dubeshi tare da share hawayen da yazubo min nace "Nabar key É—in kofar a gida". tafiya yasoma tare da faÉ—in "To sai ki Æ™wana a gurin". baki buÉ—e nabi bayan sa da kallo har yashige side É—in sa. "NaÆ™wa na anan, ai na rantse gida zan koma". Najuya da sauri da niyyar nufar get sai kuma na tsaya ganin karfe 10 tayi nasan ko na fita ma ba lallai bane na sami a bin hawa,wani hawaye naku maji na zubo min, baya nayi sai na zame na zauna kan step É—in kofar,nacusa fuskata sakankanin cinyoyina,jin wani kuka ya zo min sai kawai na fashe da kukan...â˜? A hankali narika jin kamshin sa na masoni,zuwa can sai naji motsi kusa da ni. duk da nasan shine dan kamshin sa ya sanar min da hakan, ban É—ago ba sai ma sautin kuka na da nakara, Jin karar buÉ—e kofar sai na É—ago da sauri dai-dai lokacin yake zare key É—in da yabuÉ—e kofar da shi, da sauri na mike na sako fata saman step É—in da yake kai tare da jan guntun tsaki, nawuce shi nashige ciki da sauri. Direct bedroom na shige cike da bakin cikin a bin da ya min, nayi niyyar kwana a gida amma yahana ni yaÉ—au koni yadawo da Ni sannan kuma yace wai na kwana a waje, Ina shiga É—aki nazube kan gado naci gaba da kuka na. Da karfi a ka turo kofa jin kamshin sa yasanar min shine, yatako bakin gadon sai ji nayi ya zauna daf da ni kokarin, matsawa nake dan jin yan da yamannu da jikina sosai, sai jinayi ya yasako hannun sa ta kasan ciki na yaÉ—a go ni gaba É—aya ya rungume ne tare da matseni da karfi har sai da naÉ—an saki kara, cak na sai da kukan da nake sa bo da tsoro mai haÉ—e da mamaki, ban kaiga dawowa daga duniyar mamakin da natafi ba naji ya sauke hannun sa kan.......â˜? *Kuyi maneji bayawa* *Gaskiya yanzu ina busy bana da time sosai ba lallai bane kurika jina kullum* Mommun Twins ce *🌺HAMDAH🌺* *NA* *RASHEEDA S DIRECTOR* _(Book one)_ *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🻠https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* MARUBUCIYAR👇🻠*BA ABIN DA BAN GANI BA* *INA SANE DA HAKA* *ALFARMA* *BAZAWARA CE ITA* AND NOW👇🻠*HAMDAH* My no 08034690723 🅿ï¸?16 Kan bakina yakamo lips É—ina ya haÉ—a ya matse da É—an karfi, musu-musu na soma yi ina jujjuya kai, dan naji zafin yadda ya matse min baki ga matseni da yayi a jikin sa ko Æ™wakÆ™waran motsi nakasa, kallon cikin ido yake min yayin da sautin numfashin sa ke É—an fita da sauri-sauri, niko tsorone yadaÉ—a rufeni ganin yanayin nasa, A sannu yashiga sassauta rikon da yayi min, sai ya saki lips É—in. Da sauri na kai hannuna kan baki na dan, kafin yasaki lips É—in sai da ya ja shi, yunkurin mikewa nashiga yi amma na kasa sabo da yanzu hannun sa da yacire kan bakina, baya na yamayar yadaÉ—a zagaye ni da shi. Hawaye nasoma dan ganin yaki sakeni, Idon sa ya saka cikin nawa da ke siyayar da Æ™walla da sauri na rufe idanuna, dan kallon nasa tsoro yafara bani, jin yadda jiyoyoyin idanuna ke wani irin fisga a duk harbawan second da idanunsa ke cikin wana, cikin wani irin murya da yafi kama da mai jin bacci yasoma magana "Ni kikewa tsaki ni sa'arki ne?". da sauri na buÉ—e idanuna tare da girgiza kai nace "Dan Allah kayi hakuri wlh ba da kai nake ba". Nayi maganar hawaye na ciga ba da zuba a ido na, Hannunsa ya cirosu a bayana da sauri na mike a jikin sa na diro a gadon na masa can, Mikewa tsaye yayi ya ya mika hannu yafisgoni na dawo jikin sa cikin suke fuska yace "Rufamin baki kishare hawayen nan". Da sauri natoshe bakina da tafin hannuna, "Cire hannun kishare hawayen kikuma dai na kukan". YafaÉ—a idanunsa a kai na, hawayen nashiga share wa sai dai kukan ne nakasa dai nashi, sai ma ji nayi kamar daÉ—a karuwa yake da kanshi. Shiru yayi yana kallo na a hankali yadaÉ—a maso da ni jikin sa, yasaka yatsar sa ya lakato hawayen da ke bin fuskata, sai ya É—ago yatsar zuwa saitin fuskar sa yaÉ—an sura masa ido sai kuma ya soma magana. "Ban ce ki rufamin baki ki dai na kukan nan ba?". Yakarashe maganar yana mai da idanun sa kaina, kai nashiga gyaÉ—a wa da sauri ina kokarin sai da kukan, ganin yan da ya suke fuskarsa a karshen maganar, tafin hannuna na saka na share hawayen tare da É—an jan shashsheka sai kuma na shiga faÉ—in "Dan Allah kayi hakuri Ya SALEEM Allah ni bawa kai nayiwa tsaki ba". Ido kawai ya tsura min batare da yakuma cewa komai ba,niko baki na turo gaba,ina kokarin janye jikina da ga gare shi, Sakeni yayi yajuya yasoma tafiya ya isa bakin kofa ya É—aura hannusa kan handle sai ya juyo tare da faÉ—in "Allah yasa wani yakuma zuwa kice zaki bishi wani gurin kigani tun da ke baki da hankali, kuma kada ki kuskura na fita kici gaba da kukan nan idan kuma ba haka ba....." Sai ya kaÉ—a yatsar sa, tare da buÉ—e kofar yafita, Komawa nayi da baya nazau na bakin gado, na turo baki tare da murguÉ—a shi "Ina ruwan shi idan ma nayi kukan, dan mugun ta Inna'r ce zai hanani bi, kuma tana dawowa ma tare zamu koma Dass da ita". Washegari Ranar haka na wuni gidan gaba É—aya babu daÉ—i sai naga gidan yayimin faÉ—i haka, tunanin Inna duk yabi ya dame ni ina son na gan ta, sai dai na tabbata Ya SALEEM bazai taÉ“a barina naje gida ba, narasa me yasa yanzu yake hanani fita, da zarar nazo fita a gidan zai ganni yakuma hanani fitan, da kuwa har nafita bai ma san nafita ba har naje na kwana ma a gidan mu bai sani ba, amma yanzu da zarar nayi yunkurin fita zai ganni yakuma hanani fitan. Haka nan dai ranar nawuni babu daÉ—i gashi babu makaranta bare na fake da zuwa makaranta naje gida. fito wata daga bayi kenan É—aure da towel a kirjina, nanufi parlour da É—an sauri jin wayata da na barshi cikin parlour'n na ringing, kafin na isa ma Kiran ta katse, Na É—au wayar ina duba mai kiran nawa da kusan karfe 10 na daren nan,ganin Number ne sai nashi ga kokarin mai da kiran dan sanin ko wane ne, dai-dai lokacin a ka turo kofa da sauri na juyo, lokacin yake mai da kofar yarufe, yana rike da jakata da na barshi a parlour'n Ummi na, yatako cikin parlour'n a hankali, kafata na É—aga ina kokarin barin gurin duba ga a bin da ke jikina towel ne kaÉ—ai, kai na ma babu ko É—an kwale yana ma jike sabo da wan keshi da nayi. kafin nayi yun kurin barin gurin har ya isoni cikin parlour'n, ya tsaya É—an nesa da ni "Ke zo". yafaÉ—a, ida nunsa a kai na, a hankali natako nazo in da yake, laɓɓansa yasoma masasu cikin yana yinnan nasa wan da yafi kama da dole a ka sashi maganar kokuma bacci yake ji yace "Kina gani na da jakar ki baza kizo ki karÉ“a ba ni É—an ai ken ki ne?". komai ban ce ba sai tura bakin da nayi na miko hannu ina kokarin amsar jakar, sai ya riko hannun nawa yarike cikin na shi, ya janyo ni daf da shi,a sannu ya a je jakar a kasa, yadube ni yana cigaba da faÉ—in "Ni É—an ai ken kine da zan É—auko miki a bin ki baza kiyi min godiya ba". bakin nakuma turowa gaba nace "Kayi hakuri". "Godiya nace ba hakuri ba". kasa nayi da kai na ganin irin kallon da yake wurgamin mai sani jin wani irin a bu a cikin jikina wan da yafi min kama da tashin tsigar jiki, "To nagode". nafada ina É—an jan hannu na da tafin hannuna ke cikin nashi, ya sarkafe yatsunmu guri guda . ÆŠaya hannunsa yasaka yaÉ—a go haÉ“ata tare da jefa idon sa cikin nawa "Ok, to ma zakice irin bazaki faÉ—e shi kai tsaye ba sai kin sa to É—in baki goden ba kenan". "Ya ilahi Ya SALEEM yafiye korafi wannan wani irin mutum ne,ko mai zakayi wai shi sai yaci gyaran ka". Katse min tunani yayi da jin irin a bin da yake daÉ—a yiwa tafin hannuna, "Nagode". nafurta da sauri,ina taÉ—an jajjan hannuna, bai kuma cewa komai ba sai cigaba da haÉ—e tafin hannun mu yake, zuwa can kuma sai ya cire hannunsa da ya É—ago haÉ“ata da shi, ya cusa hannun cikin suman kansa tare da kawar da fuskar sa gefe ya furzar da iska cikin bakin sa, sai ya saki hannuna. Da sauri na sun kuya na É—au jakar na nufi kofar bedroom har nakai hannuna zan buÉ—e kokar ya kuma dakatar da ni ta hanyar faÉ—in "Ke". sai naja natsaya nan bakin kofar a sannu yatako in da nake sai ya saka hannun sa kan kafa ta, in da gashi na ke kwance a gun, yaÉ—an murza gashin da yatsun sa kana ya furta "Haka kike yawo kanki a buÉ—e". da sauri nace "Wan ka nayi". "To idan a kayi wan ka sai baza a É—aura É—an Æ™wali ba". Shiru nayi ina jin yadda yake cigaba da murza gashi na, sai ya saki gashin da sauri na shige cikin bedroom É—in. Ina shiga ciki na a je jakar nawuce da sauri naje na ciro kaya nasa ka.... Yau kwanan Inna huÉ—u da tafiya kullum sai mun yi waya nayi ta ce mata ta dawo ni nagaji da zama ni kaÉ—ai kokuma tace wa Ya SALEEM yabar ni naje, tace a'a nabari ai takusa karasa satin da zata musu ta dawo... Na'ima ce zaune ita da kawar ta Raliya, da yanzu ta kawo mata ziyara, suka kule can cikin É—aki, wani uban numfashi Raliya tasau ke bayan kawar tata tagama koro mata a bin da ke a zal'zarar ta a zuciya, tadubi Na'ima tana faÉ—in "TabÉ—i jan wato tafito daga cikin É—akin sa?ai da shakure banza kika yi sai kin ji dalilin da yakai ta É—akin mijin ki". "Him ke dai bari wai dan na shiga ina tan banyan shi Dalilin shigo warta,baki ga yan da yake yiba, kamar zai mare ni, badun na fita ba na tabba da sai ya kai min hannu,wlh yarin yarnan bazan taÉ“a barin taba sai na nuna musu nawa malamin yafi nasu". Raliya tace "Ƙwarai kuwa dan kuwa suma nasan ba haka suka zau na ba, kina sammanin uwarta zata zauna haka ne taga Æ´arta cikin wannan daular tazauna haka babu tai mako,ai ni bana raba É—aya biyu haÉ—in auren nan na su ma ba a banza ba". Zama Na'ima ta gyara ta daÉ—a fuskantar Raliya da kyau tasoma magana "Nifa kawata bama wannan ba, nafara zargin SALEEM a duk san da nazo jikin sa wani kamshi najeji na daban ba nashiba". "Kamar yaya". Raliya tafaÉ—a da fuskar mamaki. "Ina nufin kamshin wani turare na daban, ba nashi ba, dan ni babu kalar kamshin sa da ban sani ba, kuma nayi ta bin cike cikin turarukan da yake amfani dasu banji mai rin kamshin ba, tabbas ina zargin sa". Na'ima taci gaba da faÉ—in. "Yanzu kam gaskiya hakuri na ya kare, dan nakasa gane me malam na kan tudu yake nufi, shekaran ta uku yanzu tun tana wata uku a ke abu É—aya kuma kullum magana É—aya yake faÉ—a, ai ki ya gamu sai dai a jira lokaci. gaskiya Ni ina tunanin yanzu ai kin sa baya wani ci,gara kawai na can za wani tun lokaci bai kure ba, dama a kwai wani malamin da a kayi min kwatancen sa kuma shima an ce ai kin sa kamar yankan wuka yake". Hannunta Raliya ta rike tana faÉ—in "Ni ina jin mamakin ki idan naga kina kokarin ganin gazawar malam na kan tudu, a tunanina kafin kowa ya gode masa keya kamata ki gode masa,Ni dai in dai zakibi tanawa ki kara hakuri kijira kamar yadda yafa miki,kema kin san da manyan bakaken aljanu yake am fani to me zai gagare shi,zan zo wani sati mukoma gurin shi sabo da tafiyar da na faÉ—a miki zamuyi da sabon Alhaji na muna dawowa zan zo mu je gunsa, muji me a ke ciki yanzu". Numfashi Na'ima ta sauke tace "To shike nan amma wannan karon in ban ga wani sau yi ba gaskiya da sakel". Raliya ta mike tana faÉ—in "Sauyi kam ma zamu ganshi, to ni dai bari naje sai in mun dawon". Har gun motar ta Na'ima tayi mata rakiya, tana kokarin shiga matar,suka juyo dukan su jin karar buÉ—e kofa kasan cewar ba a parking space tayi parking É—in motar ba, a sakar gidan tayi. Numfashi naja jin yan da iska ya busoni ina buÉ—e kofa,nagaji da kwanciya da kuma zama ni kaÉ—ai sai naji kawai nafito ko sakar gidan nema in É—an washe kafata, A hankali na sauko da ga kan step ina É—ago kai na, na hango su Aunty Na'ima tsaye a jikin mota gaba É—ayan su ida nunsu a kai na yake, niko kawar da kai na nayi, a hankali na soma takawa na nufi cikin wasu Flaw's da ke bayan side É—ina. Wani goron numfashi duk kanin su suka sauke, sabar takai ci da bakin ciki Na'ima kasa magana tayi, sai a miniyar tata ce ta dube ta tare da bin hanyar da HAMDAH tayi da ido kana ta kuma mai da duban ta kan Na'ima. tace "Kawata wannan kuma fa karfa kice min HAMDAH É—in ce wannan". tafaÉ—a cike da tsananin mamakin ganin yan da HAMDAH ta sauya mata ba kaÉ—an ba, Wani numfashi Na'ima takuma sau kewa tace "Ita ce". Kai Raliya ta jinjina tare da faÉ—in "Lallai kam wancan lokacin ban mata kallon tsaf ba,amma dai ko da haka dai takara girma,lallai kawata dole hankalin ki yatashi bama ke kaÉ—ai ba koma waye, a ce kamar wannan tana cikin gidan ka, ke ko ba mijin ka take aure ba dole taji wani abu bare kuma a ce ta aura miki miji, ba shakka yarin yar ta haÉ—a duk wani a bin da namiji yake bukata, abune mai sauke ta iya jan hankalin na miji ya karkata gare ta, Kawata banga laifin kiba da kike É—aga hankalin ki, zan dawo mukoma gun boka ayita takare". Kai kawai Na'ima ta iya gyaÉ—a wa, dan ganin HAMDAH ya birgita mata lissafi, sai yanzu ta daÉ—a ganin asalin Æ™yau da tsarin jiki dake tattare da HAMDAH, har Raliya tashige mota bata sani ba sai da, taji tana ma ta hon kafin tajuyo tana É—aga mata hannu, har ta fice a gidan kana tajuya takoma ciki. A hankali narika tafiya cikin Flaw's É—in har na zago na dawo, saman step É—in kofar na haura na zauna kan na karshe,nan nashiga chat da waya ta, Da sauri na É—ago jin karar buÉ—e get, motar Ya SALEEM na hango yana sako kansa ciki, cikin hanzari na mike nashige ciki, a parlour na zauna naci gaba da chat É—ina,ban bar parlour'n ba sai da naji a na kiran sallar magriba. Da daddare bayan nayi wanka nayi shirin bacci na cikin riga da wandon bacci kalar lemon sai hula mai raga dana murza a kai na, In da na aje makullin É—akin da Inna ta sauka na isa na É—au ka nafita na nufi É—akin, nabuÉ—e nashiga, lai dar kayan tsaraba na da Inna takawo min naÉ—au ka, dan in zanje kwana a É—akin da laidar nake zuwa ina cin kayana da daddare, nafito ina kokari rufe kofar sai ji nayi an rungume ni ta baya. Kara nasa da karfi cikin tsananin tsoro jikina na cirawa, cikin hanzari ya juyo da ni ta gaba tare da kuma rungume ni, Wasu numfarfashin tsoro nasau ke sai kuma na cuno baki gaba, dan ba kara min tsorata ni yayi ba, fuskar sa yacusa a gefen wuyana ya manna hancin sa da fatar wunaya,sai ya ja numfashi tare da zare fuskar sa, tafin hannun sa biyu ya saka yaÉ—a go kaina da ke manne a kirjin sa yaÉ—an zuba min ido sai kuma ya mai da kaina yakuma manna shi a kirjin nasa. Hannuna mai rike da laidar yariko a hankali ya furta "Menene wannan". nace "Tsara ba nane da Inna ta kawo min". "Uhum" kawai yace a hankali yasaki hannun sai ya mai da shi baya na, a sannu yashiga shafa bayana yana É—an yin kasa da hannun sa har ya sau keshi kan Bottom É—ina,Ido na waro Jin hannun sa kan mazau naina,a hankali yake É—an yawo da hannun nasa kan Bottom É—in. musu-musu nashi gayi na son kwace kai na,jin yan da yake ai kin murza Bottom É—ina, cikin rawar murya Nace "Ni bacci zan je nayi". nafaÉ—a ina ta kokarin janye jikina. Bakin sa ya kawo saitin kunnena cikin É—an fizgar numfashi yace "Ok je kiyi". da sauri na zame jiki na najuya da sauri har ina haÉ—a wa da sassarfa nashige É—aki, numfashi na sau ke ina kokarin hayewa gado, dan na sorata da lamarin Ya SALEEM É—in, ga mamaki na sai jin sa nayi daf da ni ta bayana, da sauri na juyo cikin tsananin tsoro sai kawai ya fisgo ni nafaÉ—a jikin sa, sai yayi baya yazau na bakin gadon tare da gyara min zama kan cinyar sa, yasakalo hannunsa yazagaye cikina, a hankali cikin wani irin murya yace............â˜? Mommyn Twins ce *🌺HAMDAH🌺* *NA* *RASHEEDA S DIRECTOR* _(Book one)_ *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🻠https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* MARUBUCIYAR👇🻠*BA ABIN DA BAN GANI BA* *INA SANE DA HAKA* *ALFARMA* *BAZAWARA CE ITA* AND NOW👇🻠*HAMDAH* My no 08034690723 🅿ï¸?17 Yace "Baccin zaki yi?". da sauri na gyaÉ—a kai jin yan da yake yawo da hannun sa a kan cikina. iskar bakin sa yaÉ—an huramin cikin kunne,bashiri na lumshe ido, "Uhum am ma idanun ki bai nuna alamar jin bacci ba karya kenan kike min?". Kai nagirgiza da sauri muryana na rawa jin yan da yake cusa hannunsa cikin rigata takasa ya manna tafin hannunsa kan fatar ciki na,yana shafa cikin.da sauri nace "Ai zanyi baccin in na kwan ta". iskar yakuma hura min cikin kunne tare da faÉ—in "Ok to kitaya ni hira kafin ki kwantan". "To" nace da sauri dan a tunanina sakeni zai yi, sai ji nayi ya daÉ—a manna bayana da kirjan sa,kana a hankali yarika yin sama da hannun shi bazato naji hannunsa karkashin breast É—ina, wani irin zabura nayi na yunkura zan mike,sai yayi saurin mai dani ta hanyar yin sama da hannunsa zuwa kan breast É—in ya cafkosu tare da daÉ—a manna bayana da kirjinsa sosai, ya cusa fuskarsa a gefen wuyana, wani numfashi ya sauke wan da sai da naji sautin sa. Ido na waro cikin sananin tsora mai haÉ—e da masha huriyar mamakin jin bakon lamarin da Ya SALEEM yake yi min. Hanikam yake mammatse ababen kirjina da lailaya kansu yana shinshinar wuyana. A kiÉ—ime na shiga janye hannunsa jikina nacirwa "Ya SALEEM Ya SALEEM Ya SALEEM". nakira sunan sa har sau uku murya ta na rawa, É—an sakai ta matsar su yayi cikin fizgar numfashi yafurta "Uhum". Hannun nasa naci gaba da kokarin cire su kan breast É—ina da faÉ—in "Ya SALEEM ka dai na dan Allah". nafaÉ—a murya ta na rawa dan kuka ne keson kwace min, Zare hannunsa yayi tare da mikar da ni tsaye, da sauri na ja da baya tare da toshe bakina da tafin hanuna, dan jin kuka na son suÉ“uce min, tuni hawaye yashiga wanke min fuska,baya narika yi ina binsa da kallon tsoro. Shiko hannayen sa duka biyu yacusa cikin sumar kansa tare da furzar da isaka sai ya juya da sauri yanufi kofa yafita. FaÉ—a wa saman gadon nayi nakule can kuryar gado na dukun kune, har lokacin jikina bai dai na rawa ba,idanuna kuwa na kan kofa sai gani nake kamar zai kuma dawowa, a haka dai bacci yaÉ—au keni. Washegari Ina zaune a parlour bayan nagama breakfast wayata dake gefe na yafara ringing, Namika hannu naÉ—au wayar Number ne basuna,ganin kiran nakokarin yanke wa sai nayi saurin É—aga kiran nakara wayar a kunne tare da yin sallama. daga cikin wayar Muryar sa naji yana amsa sallamar, sai kuma yaÉ—aura da faÉ—in "Ki kawo min tea". YafaÉ—a a takai ce tare da katse kiran, É—ago wayar nayi ina binsa da kallo, nanata kalmar nayi "Ki kawo min tea. to to me zai sa yace na kawo masa tea bayan ga Aunty Na'ima da can ba ita ke bashi ba". É—an guntun tsaki naja nifa yan zu Æ™wata-Æ™wata banason wani a bin da zai sa muyi ido biyu da shi, kalar kallon da yake yimin ma kaÉ—ai tsoro yake bani,gashi naga alama kamar yafara zama É—an iska in ba haka ba meye na tattaÉ“a min jiki. NaÉ“ata lokaci a zaune kafin na mike nanufi kitchen, ruwan tea É—in na É—aura kan gas tare da zuba masa sinadaran kamshi wan da Aunty Rafee'at takawo min, ina tsaye ruwan yayi kasan cewar bashi da yawa,najuye shi cikin É—an ma dai-dai cin cup mai kyau da É—aukar ido, sannan narufe cup É—in da murfin sa wan da daga jikin murfin kana iya hango a bun da ke cikin cup É—in, na É—aura cup É—in kan wani É—an ma dai-dai cin tray haÉ—e da spoon nafito na nufi side É—in sa. Daga bakin kofar parlour nayi sallama tare da tura kofar nashiga, Yana zaune kan kujera 2str yayin da system nasa ke gaban sa yana ta ai kin lasawa, Na'ima na gefen sa, sai naja na tsaya nan bakin kofar, gaba ki É—ayan su suka É—ago suka kalli kofar sai yamai da idon sa kan a bin da yake,itako da mashahuriyar mamaki da bakin ciki take bina da wani irin kallo, a sannu nashiga É—aga kafata nakaraso cikin parlour'n, É—an risinawa nayi zan aje tray'n kan table É—in da ke gaban su, wani irin mikewa Na'ima tayi tare da nuna cup É—in da yasa cikin É—aga murya tace. "Ke meye wannan waya saki wuce kibar nan da shi". É—an zabura nayi ina kokarin mikewa sai gani nayi ya É—aura hannunsa kan cup É—in yaÉ—a go shi tare da furta "Ni nasata". mutuwar tsaye Na'ima tayi tana bin sa da kallo, niko cikin hanzari nafice a parlour'n. Baki buÉ—e Na'ima ke kallon sa yayin dashi ko ke É—an kurÉ“ar tea É—in hannun sa guda kuma yana jikin system in da ya Mai da hankalin sa gaba É—aya kan sa. "SALEEM kasan me kafaÉ—a kuwa, kai kasata ta?. kasata ta tayi maka abin da ni yadace na maka, kuma ina cikin gidan a nan kuma tare da ka??, SALEEM wai me kake nufi ne kam? menene gamin kanwar ka da shiga side É—in ka, da kuma a bin da ya shafi a bincin ka, bata da hurumin wannan tazauna a matsayin ta". KurÉ“ar tea É—in yakuma kana ya aje cup É—in saman table , batare da ya É—ago ko duban taba yace "Wani abun ne dan nasata takowo? ai bawani a bin damuwa bane tun da hakki ne a kan ta". Wani irin bugawa gaban kirjin Na'ima yayi "Hakki!!?". tafurta yayin da taji wani irin gumi ya keto mata. Hannu yaÉ—aga mata jin tana shirin kuma yin magana,shiru tayi dan tasan halin sa,tun da ya dakatar da ita dole ta hanun, yayin da zuciyar take wani irin tukukin bakin ciki. Da daddare ina Æ™wance kiran Ya SALEEM yashigo wayata, koda na É—aga kiran batare da ya amsa sallamar da nake ba yace nakawo masa tea yanzun nan. kallon a gogo nayi 10:30pm,a hankali na mike na nufi kitchen Ina tura baki da kunkune, na haÉ—o tea É—in na nufi side É—in sa. Koda na shiga parlour'n babu kowa ciki a hankali na nufi kofar bedroom, na kai hannu zan buÉ—e kofar sai naja na tsaya, muryar Aunty Na'ima naji tana magana sai dai sama-sama nake juyo muryar ta tana ta magana babu ko kakkauta wa,zuwa can kuma sai naji taÉ—an sassauta maganar nata dare da faÉ—in, "SALEEM me kake nufi". can kasa najiyo muryar sa "Abin da nake nufi kenan na zantar da hukuncin kuma daga yau zai soma". Sai kuma naji muryar ta ya soma rawa da alama kuka take,taci gaba da magana sai dai yanzu kam bana jin a bin da take faÉ—a. Baya nayi a hankali na dawo cikin parlour'n na aje cup É—in saman table, najuya nafita a hankali nake tafe ina jinjina girman lamarin da yasa Aunty Na'ima kuka, Duk ji da kai da isan nan nata. Ina isa bakin kofar side É—ina wayata da ke rike a hannuna yayi kara a lamar shigowar kira, Na É—ago wayar ina duban screen É—in wayar Number'n Ya SALEEM ne, "Ko bai ga in da na aje tea É—in bane". Nafada ina kai wayar kunne. "Tsayuwar me kike a bakin kofar da baki shigo kin kawo min ba, shine zaki a je a gun kijuya kiyi tafiyar ki,Ni kike so nafito nazo na É—auka? to dawo kizo kiÉ—au ka kika wo min". Da mamaki nasauke wayar, shin taya a kayi yasan nashigo bayan yana ciki bedroom ne. "Shine zai wani ce wai na dawo yafito ya É—aukar ne bazai iya ba sai na dawo na É—auka na kai masa". na koma ina cigaba da kunkunin. In da na aje cup É—in na isa na É—auka na nufi cikin É—akin sa,sallama nayi sai da naÉ—an tsaya kafin na tura kofar nashiga, shi É—aya nagani cikin É—akin a rai na nace "Tatafi kenan". yana zaune bakin gado single da 3qtr ne a jikin sa, yana rike da wasu takar du a hannun sa, A sannu na tako gaban sa tare da mika masa cup É—in. "Zauna a can". yafaÉ—a yana nuna min doguwar kujera dake fuskantar gadon batare da ya am shi cup É—in ba. Baya nayi a hankali nazauna saman kujerar. Cigaba da duba takar dun yayi kana zuwa can ya ja durowa yasa ka su ciki,da hannu yayi min a lama nazo, namike nazo gaban sa tare da mika masa,hannu yamika ya riko É—aya hannun na da babu komai sai kuma yasaka hannunsa É—ayan ya karÉ“i cup É—in, "BuÉ—e murfin". yafaÉ—a ida nunsa a kai na, a sannu na mika hannu nabuÉ—e. sai yakai cup É—in bakin sa yaÉ—an kurÉ“a tare da cire shi yakuma mai dashi, sai da ya kurÉ“a sau uku kana ya aje shi kan bedside, har lokacin yana rike da hannuna. Zaman sa yaÉ—an gyara tare da zaunar dani gefen sa,yaÉ—an karkato yana fuskan tata "Kinsan meye aure?". yajefo min tan bayar ida nunsa a kai na, da sauri na girgiza kai na dan tan bayar nasa yazo min a mugun bazata. Ni dai a sani na aure shine, a taru a ce an É—aura aure san nan kuma a É—auko mata a kawo ta gidan mijin,sai kuma a bin da Rabi tataÉ“a faÉ—a min,lokacin da muka kalli wani Film a wayan yayan ta. Ido ya tsura min yana cigaba da É—an mammatse hannuna da ke cikin nashi. "Amma dai kin san shi kika yi yanzu ko?". kai na gyaÉ—a da sauri. Baki ya taÉ“e tare da ja da baya ya gyara zaman sa sosai a kan gadon, sannan ya janyoni zuwa sakan kan kanin cinyo yin sa,yazare hijabin da ke jikin na, ran kwafo wa yayi saitin kunnen na tare da furta "Okay, nadauka shi ma baki sani ba". a sannu yashiga jan zip É—in rigata yana yin kasa da shi, da sauri nace "Ya SALEEM". wani sassanyar iska ya hura min shi cikin kunne, cikin hanzari na lumshe idanuna, ina jin yan da yake cigaba hura min iskar, cikin kankanin lokaci naji wani bacci mai haÉ—e da kasa la sun dirar min. A hankali na Æ™wan tar da kai na gefen kafaÉ—ar sa,sosai nake jin baccin ke fizgata,yayin da shiko yaci gaba da hura min sassanyar iskar bakin sa cikin kunne,har ya zuge zip É—in rigar, zuwa lokacin kam har gyn-gyaÉ—i na soma,sai da naji sau kar hannun sa kan breast É—ina yamusu wani kyakkyawan cafka, kafin nayi firgigit na waro idanuna. Cikin hanzari ya É—ago hannunsa ya tallafo kai na, da sauri san da nake kokarin É—ago kaina dake kan kafaÉ—ar sa, ya juyoni gaba É—aya sai ya rungume ni, sai kuma yaciro ni ya tallafo kaina ya haÉ—e bakin mu,tare da mai da hannun sa kan ababen kirjina. É“ari jikina yasoma da jin irin a bin da yake min, YaÉ“a ta tsawon 20min yana ai kin tsotsar bakina da masar breast É—ina, Zuwa can ya zare bakin sa,yana bina da wani irin kallo,har lokacin hannun sa na nan kan ababen kirji na. Abin kamar a mafarki nake gani sai kuma na yun kura zan mike, sai yayi saurin sakin breast É—in ya janyoni nadawo jikin sa ya rungume ne tsam. a hankali ya furta "Muyi bacci ko". cikin rawar murya na ce "Ni zan tafi". daÉ—a rungume ne yayi,kana nace "Dare yayi ki kwanta a nan". Ido na waro cike da tsoron jin a bin da yafa É—a nace "Fisari nake ji". "Ok je kiyi". yana sake ni nayi saurin durowa a gadon na É—au riga da hijabi na da sauri na nufi kofa, baya yayi ya wanta rigingine tare da yin pillow da hannun sa, yazuba min ido, a bakin kofar nasaka hijabin da sauri na buÉ—e kofar nafita a É—akin. ranar da gyar na yi bacci sai gani nake kamar zai biyoni. Washegari yakama saura kwana É—aya Inna tacika sati É—ayan da tace zatayi. ina rike da waya muna magana da ita "Inna gobe nefe zaki cika sati É—ayan da sassafe ki dawo dan Allah". daga cikin wayar Inna tace "Allah yakai mu ai kai war shine Mai wuya". Nace "Amin". É—an hira mukayi kana daga bisani mukayi sallama,muna gama wayar nakashe wayar gaba É—aya dan yau tun da safe na kashe wayar,bare yasa mi da mar kira na....â˜? Tsaye nake gaban mirror ina feshe jikina da turare bayan fitowa ta daga wan ka, in da hijabi da sallaya suke na nufa na É—au ka na shin fiÉ—a sallayar tare da zura hijib É—in na tada sallar magriba, ko da na idar ban tashi kan salla yar ba, sai da naji a na kiran sallar Isha namike da niyyar gabatar da shi, ina dai-dai ta tsayuwa ta ya turo kofa, a É—an razane na É—ago ina duban sa, ido ya kafe ni da shi har yakara so in da nake,ya lakaci hancina "Sallar me zakiyi?". yafaÉ—a yana haurawa kan sallayar ya shige gabana, a hankali na furta "Isha". tsayuwar sa ya dai-dai ta ya fuskanci al'kibla kana yace "To muyi". bayan sa na shige jiki a sanyaye, ko da muka idar da sallar Isha, mi kewa yakuma tare da riko hannuna ya mikar dani, kai na langwaÉ“ar yace "Mukara yin wani sallar". nace "Bamunyi ba yace "Eh wani zamu kuma". kafin nace wani abu yata da sallar sai kawai na bishi muka gabatar da sallah raka a biyu. Ko da muka idar addu'a yasoma daga bisa ni ya juyo ya fuskane ni ya É—aura hannunsa kan goshi na yaciga ba da kwararo addu'ar. Ni dai ido nabi shi da shi damamaki É—auke a kan fuskata, a rai na nace "Sai kace wacce a kewa rokiyya ko aljanu yasa mi labarin ina dasu yake son tadasu oho". yana gama addu'ar ya sauke hannun sa tare da gyara zaman sa ya É—an dubeni yace "Jeki kawo min tea". Na mike nanu kitchen. Ko da na dawo a bakin gado na tadda shi yana kwance rigingine yayi pillow da hannun sa, kafa funsa kuma suna kasa. yana ganina ya mike yakarÉ“i cup É—in tea É—in ya aje, sai ya rungume ne ta baya yasakalo hannunsa a kuguna ya zagaye ni. A hankali ya furta "Soyayya, zakiyi?". yafada cikin wata iriyar murya da sai da naji sa har cikin kwanya ta, Shiru nayi yayin da kalmar soyayyar da ya furta yake tayi min yawo cikin zuciya da Æ™waÆ™walwa ta, muryar sa nakuma sin kayowa yana Kuma mai-maita karmar "Soyayya zakiyi". A hankali Film É—in da muka taÉ“a kalla ni da Rabi a wayar Ya Maheer yafara bijuro min, wacce na man ce da shi tun ranar da nace zan gwada a kan sa ya mare ni,sai gashi kamar yau ne nakalla, murmushi ne ya suÉ“uce min sai na sin ci kai na da gyaÉ—a masa kai. Cak ya É—agoni ya É—aura ni kan godo tare da zare hijabin jikina, yarage daga ni sai zani dana É—aura shi a kirji,sai ya.........â˜? Mommyn Twins ce *🌺HAMDAH🌺* *NA* *RASHEEDA S DIRECTOR* _(Book one)_ *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🻠https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* MARUBUCIYAR👇🻠*BA ABIN DA BAN GANI BA* *INA SANE DA HAKA* *ALFARMA* *BAZAWARA CE ITA* AND NOW👇🻠*HAMDAH* My no 08034690723 🅿ï¸?18 Sai ya janyo ni ya Æ™wantar da ni, a hankali ya kwanto kaina ya yasaka goiwowin hannun sa kan katifa, Shafani ya shiga yi a hankali yana yi yana kissing É—in goshina zuwa gefen fuska na, shiru nayi yayin da nake kan tunano soyayya'r da nagani cikin waya,lup nayi inajin yadda yake ta shafa ni da kissing É—in fuska ta, murmushi nayi a kasan rai na nace "Yau wa haka suke yi kuwa". A hankali naji harshen sa saman lips É—ina sai ya rika zagaye lips É—in da harshen sa yana É—an latsesu,sai yazura harshen cikin bakina,wani a bu nayi ya tsar gamin naji wani yar-yar sikan jikina ya mike, san da ya cafko harshe na yana yi masa wani irin tsotsa cikin nutsuwa, a hankali narika jin kasala da wani irin a bun da tun da nake ban taÉ“a jin irin saba,gaba É—aya jikina ya mutu, cikin wani irin salo ya zare harshen sa, ya É—an É—ago jikin sa sai ya sauke hannun sa kan kirji na, yakamo bakin zanin da ke É—aure a kirji na,da sauri na É—ago hannuna da yaso ma yimin nauyi sabo da kasala naÉ—aura kan nashi. Kai na na girgiza murya can kasa nace "Ya SALEEM". juya hannun nawa yayi yarike shi cikin hannun sa yana É—an murza shi tare da jefa idon sa cikin nawa,wani sabuwar kasalar naji tana shiga na sabo da kallon da yake min. sai yaÉ—a go É—aya hannun sa, a sannu yadire shi kan kirji na yaja zanin yayi kasa da shi,sai yayi saurin kamo É—aya hannun na da hannunsa da ya janye zanin ganin ina kokarin É—ago shi, ido na waro da sauri nace "Ya SALEEM nikam Allah ba haka naga suke soyayya'r ba". nafaÉ—a inata kiciniyar kwace hannuna, Shiko ababen kirjina yakafe da ido yana yi musu wani irin kallo cikin fizgar numfashin ya furta "Haka ne baki kalla da kyau bane". "Allah na kalla da kyau ni banga sun yi haka ba ni dai.." Saurin haÉ—iye ragowar maganar nayi jin ya sauke bakin sa kan breast ina,ya cafke yasoma tsotsa,wani irin zabura nayi tare da gantsare wa na ban karo kirjina nashiga juya kai, shiko daÉ—a cakumar su yayi yana fidda wani irin numfashi,tare da yiwa ko wannensu wani irin zuka da tsotsa. "Ya SALEEM". nakira sunan sa san da nake mai da bayana kan katafar,wani irin naji yana cigaba da tsar gamin kamar a na buÉ—e kowa ni gaɓɓan jikina, musamman kuguna zuwa HQ É—ina, Kai narika juyawa sai dai naka sa iya furta kamai dan baki na ma nauyi yayi min. Haka ina ji yarika tsotsar ababen kirji na sai da yayi mai isar sa kana yazare bakin sa yana mai da numfashin, da sauri ya mike yasa goiwowin sa kan katafi yazare jallabiyar jikin sa ya je fashi gefe, kana cikin hanzari yamika hannu ya zare zanin jikina yacire shi gaba É—aya, da sauri na rumtse idanunna dan babu ko pant a jiki na zanin ce kawai, da kyar na iya buÉ—e baki tare da faÉ—in "Allah ni dai banga sunyi haka ba, ni dai kabakari ka rufe min jikina". hannun sa na rawa yashiga shafani ba tare da ya ce komai ba sai sautin numfashin sa da yakaru, kuma rumtse idanunna da karfi nayi jin yasau ke hannun sa kan mara na,sai kuma ya É—an É—ago yayi kasa da kan sa ya sauke bakin sa kan cikina yashiga kissing É—in shi yana yin kasa zuwa kan marana,yayin da yake É—an buÉ—e kafafu na da hannunsa yana cigaba da yin kasa da kansa.yaware kafafu na sosai, Sai jinayi ya dire bakin sa kan HQ É—ina ya mannan tongue nashi sosai. Wani irin fizga numfashi na yayi da karfi na yunkura na cusa hannuna cikin sumar kanshi, jikina na wani irin cirawa gaba ki É—aya jikina É“ari yaÉ—au ka,nashi ga ture kansa Murya na rawa nace "Ya SALEEM wlh na fasa yin soyayyar bana so ai ba haka sukayi ba wayyo Allah na, nashiga uku shi kenan Inna zata yanka ni." Cikin wani irin yanayi yazaro harshen sa da sauri ya zare boxes É—in shi, ya buÉ—e kafafu na sosai yashige sakan kanin su,ido na waro cikin tsananin firgice da tsoro ganin yan da bananar sa ke wani irin zillo, fashe wa da kuka nayi ganin yayimin rumfa, "Wayyo Allah dan Allah Ya SALEEM kayi hakuri wlh Inna yanka ni zatayi,wayyo Allah na wlh na fasa soyayyen ba naso ni dai ka kyale ni ka rabu da ni...." bakin sa ya direshi sai kin kunne na yaso ma karon to addu'a yana yi yana É—an huramin iskar bakin sa cikin kunne, a hankali yarika manna jikin sa izuwa nawa. Sai ya haÉ—e shi gaba É—aya. Wani gigitaccen kara na sake tare da kiran sunan shi da karfi....â˜? A É“angaren Na'ima fito war ta daga bayi kenan kamar kullum, wan kan magani tayi wan da bokan ta yaba lakanin yin sa a ko wani dare idan zata saduwa da SALEEM, Wani É—an ma dai-dai cin jaka ta ciro shi daga cikin wardrobe,tabuÉ—e jakar tacicciro abubuwan da suke ciki,wani fallen zani ta É—ago wan da shima daga cikin jakar ta fiddo shi. Ta É—ago zani wan da a ka girke shi da magani yagama canza kala,yakoma wani kalar na daban taÉ—aura, sai ta É—ago wani kwalba mai É—an girma wani ruwani ja a cikin kwalbar sai wani a bu yana motsi a ciki, murmushi tayi tare da zama bakin gado ta buÉ—e marfin kwalbar ta saka auduga cikin kwalbar sai da yajika kana ta yi sawa da shi.takuma É—aukar wani abun cikin É—an karamin roba tashafe kijin ta dashi, kana ta É—au mayafi tarufe jikin ta ta fita ta nufi side É—in Ya SALEEM. Direct bedroom É—in sa tanufa koda ta shiga, É—an jim tayi tana bin É—akin da kallo ganin baya ciki, sai tayi tunani ko yana bayi ne,a bakin gado ta zauna tare da yin wani mika dan a mugun hannu take,shiru bata ji alamun sa cikin bayin ba, a hankali ta nufi kofar bakin tana wani karairaya tatura ta kofar, da É—an mamaki take bin cikin bayin da ido, da sauri tayi baya tana duban agogon da ke cikin É—akin 11:30, a fili ta furta "To ina yaje a wannan daren?". Wayar ta ta É—ago tafara laluÉ“o Number'n sa ta danna masa kira, yana ta ringing ba a É—agaba takuma mai da kiran namma haka. takira yakai sau biyar haka zaiyi ta ringing har ya katse. cike da mamakin in da yaje a daren har kuma tayi ta kiran sa bai É—aga kiranba, tajuya da sauri tafice cikin É—akin,É—akunan da suke cikin side É—in kaf sai da tashiga ta duba,daga bisani tayi waje da sauri. Parking space tanufa duka motacin sa suna nan a pake, Shiru tayi tsaye ciki parking space É—in ta kafe kofar side É—in HAMDAH da ido, Maganar zuci ta soma "Ina yatafi a cikin da rennan kada fa zargina ya tabbata". Da sauri ta nufi side É—in kamar zata tashi sama, tana isa ta tura kofar tashiga direct ta É—au hanyar kofar bedroom É—in ta,tazo daf da kofar wani wawan burki taja ta tsaya cak... muryar HAMDAH ne ya doki kunnen ta,cikin muryar kuka take kiran sunan Ya SALEEM tana faÉ—in "Dan Allah Ya SALEEM na tuba kayi hakuri ka kyale ni dan Allah, wayyo Allah na wayyo Inna Ummi naaaa Ya SALEEM dan Allah natuba kayi hakuri". baya tashiga ja jiyo muryar Ya SALEEM É—in, cikin yanayin da duk wan da yajishi yasan yana shawagi a cikin sabuwar duniya mai cike da É—inbin ni'ima mai sa ka mance ko kai waye. Cikin muryar tsananin jin daÉ—i yake faÉ—in "HAMDAH Allah yayi miki albarka kiyi hakuri ki daure ki karÉ“i bakonci na washhhh". Cikin tsananin tashin hankali Na'ima ta kai hannu ta toshe kunnuwan ta, sai kawai ta sulale ta yi zaman dirshem a gun. kamar an sikare ta ta mike da gudu tabi ta kofar babban parlour,É—akin sa ta koma tafaÉ—a saman gadon shi tare da fashewa da wani irin kuka.... Duk yakushi da cizon da nake wa YA SALEEM bai sa ya kyale niba, sai gani nake ma kamar baya cikin hayyacin sa sabo da jin irin sautin da yake fiddawa kamar wan da barkono ke damin sa cikin baki, kuma duk abin da nake masan baya nuna yaji, azabar da yake bani kawai yaciga ba da bani. zuwa yanzu kam ba shakka na gurzu a hannun Ya SALEEM, wani wahalallen kara na tsake jin ya kara gudun sa, gaba ki É—aya jikin sa ya É—auki rawa yaÉ—au tsawon min ti 15 a haka. Sai kuma ya sulale kai na ya rungume ne da karfi na tsawon min ti 5, kana ya sassauta rikon da yayi min. lamo yayi a kai na yana mai da numfashi tare da sunbatar goshi na, yasaka hannun yana share min hawayen da suke gangaro wa kan fuskata, a sannu ya zare jikin sa ya kwanta rigingine yana cigaba da mai da numfashi, a hankali ya mike yaÉ—au jalla biyar sa ya saka,ya sauko a gadon yashi bayi, da kyar na iya mika hannuna na ja zanina narufe jikina,sai ajiyar zuciya nake sauke wa kamar wacce a kayi wa dukan siya. Zuwa can yafito ruwa na É—iga daga kanshi,bakin dagon yazo yamiko hannu yakamo nawa, yaÉ—a go ni zaune,hannu na yarfe tare da matse ido,cak ya É—agoni ya saukar da Ni a kan gadon ya mikar da ni saye, yarfe hannu na kuma tare da tsakin Æ´ar karamar kara ji nayi kamar iska zata yasheni sai jikina ya kama rawa hatta kafafu na rawa suke, da kafi na rike hannunsa nayi luu zan faÉ—i sai ya rikoni da sauri ya rungume ne, Kuka na fashe da shi cikin muryar kuka nace "Wayyo Allah Ya SALEEM zan faÉ—i ka kwantar da Ni". Cak ya É—aga ni yanufi bayi yana faÉ—in "Baza ki faÉ—i ba ba gaki a jiki na ba." A cikin bathtub da yariga da yacika ruwan zafi ciki ya dire ni, hannun sa na rike da karfi tare da sakin Æ´ar karamar kara, hannun na duka biyu yarike ganin ina yunkurin mike wa, ya dannani cikin ruwan, kuka nakuma fashewa da shi ina faÉ—in "Wayyo zafi ni dai kacire ni". Haka yayi ta buÉ—e kafafu na ruwan yana rasani,kana ya cire ni cikin ruwan yakuma zuba wani ya mai dani ciki, shima sai da yaji ruwan ya huce sannan yadube ni yace "To kiyi wankan tsarki, kin iya?". Kai na girgiza ina cigaba da masar Æ™walla, ido ya É—an tsuramin kana yasaka tafin hannun sa kan fuska ta yashare hawayen da yazubo min. yan da zamyi yashiga nuna min sai a lokacin na tuna a islamiyyan mu an taÉ“a koyar da mu sai dai a shiriri ta na watsar da shi sai yanzu da yake nuna min na tuna,sai na cigaba da yi yana tsaye yana kallona har na gama. "Ashe dai kin iya". yafaÉ—a yana riko hannu na, taku É—aya a na biyu nakuma yi kamar zan faÉ—i,gaba É—aya jiki na ji nake kamar ba nawa ba, Æ™wata-Æ™wata bana jin nauyin sa ji nake kamar iska zata É—auke Ni. A bakin gado yasau keni,yaÉ—an tallafo ni yarike Ni aÉ“arin jikin sa,ya mika hannu yazare zanin gadon ido na tsurawa sakiyar bedsheet É—in duk ya É“aci da jini, yana zare bedsheet É—in sai ya zaunar dani bakin gadon,sulalewa nayi na kwanta tare da lumshe idanuna. Bayi yashiga yajefa bedsheet É—in cikin wishing machine yafito,ya nufi kitchen tea mai kauri sosai ya haÉ—o ya dawo cikin É—akin, Ida nuna a rufe na dukunkune guri guda.É—ago ni yayi yazauna gefe na yatallofo ni jikin sa,a hankali na buÉ—e idanuna sai kuma na mai dasu da sauri na rufe sabo da jirin da nakeji. DaÉ—a tallafe ni sosai yayi ya sakamin cup É—in abaki, cikin wani irin tausheshiyar murya yace "BuÉ—e bakin ki kisha kinji zaki dai na jin kamar zaki faÉ—in". Kai na kawar Nashiga yarfe Hannu. Sai ya rungume ne sam a jikin sa yakai bakin sa kan...........â˜? *Kuyi maneji ba yawa ina busy sosai ko editing babu*👌🻠Mommyn Twins ce *🌺HAMDAH🌺* *NA* *RASHEEDA S DIRECTOR* _(Book one)_ *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🻠https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* MARUBUCIYAR👇🻠*BA ABIN DA BAN GANI BA* *INA SANE DA HAKA* *ALFARMA* *BAZAWARA CE ITA* AND NOW👇🻠*HAMDAH* *Free page* My no 08034690723 🅿ï¸?19 Yakai bakin sa kan goshi na ya manna min lafiyayyen kiss,kan sa na shiga turewa tare da sakin kuka ina cigaba da yarfe hannu, É—a go kan sa yayi ya É—an zuba min ido yana kallon cikin Æ™wayar idona,da sauri na mai da idanun na lumshe ganin kallon da yake min mai sani jin kasala, A hankali cikin murya mai taushi da zakin amo yafurta "I'm so sorry menene yanzu kuma dau re ki sha tea É—in dan kiji karfin jikin ki?". Kai nashi girgiwa ina cigaba da yarfe hannu cikin muryar kuka cike da gajiyar a zaban da yabani nace "A'a ni dai bazan shaba, wayyo Allah na wayyo zafi wayyo zan faÉ—i nikam ka kwantar da ni Ya SALEEM zafi ni dai zafi yake min". Kankame jikin sa nayi ina cigaba da faÉ—in "Ni dai zafi yake min wayyo zafi". Sosai na dage narika kukan ina kiran sunan shi da faÉ—in zafi. Rungume ne ya daÉ—a yi sosai yarika bubbuga bayana da huramin sassanyar iska bakin sa cikin kunne yana faÉ—in "I'm so sorry daure kisha tea É—in kin ji". yafaÉ—a cikin sigar lallashi yana manna min cup É—in a abaki yaci gaba da faÉ—in "Sha mana zaki dai na ji kamar zaki faÉ—in zafin ma zai dai na." A hankali na buÉ—e bakin nasoma shan tea É—in nan take zufa yafara sassafo min sai da na shan ye shi tas kafin na É—aga kaina, a hankali narika jin É“arin da jikina keyi yana É—an lafawa a sannu na buÉ—e ida nuna,sai naga juyawar da nake gani ma ya É—an ragu. Aje cup É—in yayi kan bedside drower,sai ya daÉ—a tallafoni sosai yayi baya yakwan ta tare da gyara min kwanciya kan kirjin sa,lamo nayi a kansa ina jiyo sautin bugun kirjin sa, a hankali yarika shafa baya na zuwa kan bottom É—ina. Shiru nayi zuciya ta cike da tsoro tuno gobe Inna zata dawo,sai kawai nafara matse ido tare da jan shashsheka, A hankali ya É—ago ni ya mai dani gefen sa yayi min pillow da damtsen hannu sa, ya gyara kwanciyar sa muna fuskantar juna,yatsura min ido nidai ido naciga ba da matsewa hawaye na sauka, A hankali ya furta "Inane yake miki ciwo yanzu". Cikin tura baki da muryar kuka mai haÉ—e da shagoÉ“a nace "Ni Ko ina ma ciwo yake min". kai na yashafa yana faÉ—in "I'm sorry zai bari kinji dai na kukan". Kai na gyaÉ—a sai ga wani hawayen sharr Kansa ya dafe idanun sa cikin nawa yana faÉ—in "To menene kuma?". Murya na rawa cike da tsoro nace "Wlh Inna sai ta yankani ai ta hanani namiji yataÉ“a Ni kuma tace zan mutu in namiji ya taÉ“ani". sai nakuma kara sautin kuka na Ido ya tsuramin sosai sai kuma naga ya saki wani lallausan murmushi wan da tun da nake ban taÉ“a ganin kwatankwacin irin sa a kan fuskar sa ba, hasali ma ni ban taÉ“a ganin Ya SALEEM yayi murmushi haka kawai ba sai dai in suna tare da Ummi na, in suna hira to zaka ga fuskar sa da murmushi. Hanci na yaja kana yada É—a maso da ni jikin sa fuskar mu yana daf da juna har numfashin mu yana gauraya da na juna, Harshen sa ya zuro yaÉ—an lashi lips É—ina lumshe idanuna nayi nakuma buÉ—e su jin wani irin abu ya tsar ga min yarrr Mai haÉ—e da tashin sigar jiki. "To in tazo kice mata ni na taÉ“a ki mana". yafaÉ—a yana daÉ—a jan hancina fuskarsa kuwa nana É—auke da lallausar murmushin nan, Ido na waro sai kuma da sauri nace "Kana so ta yankanin kenan". "To in baki faÉ—a mata ba taya zatayi tasa ni har ta yankakin? Ai sai in kin faÉ—a mata kafin tasani". shiru nayi ina nazarin ganar nasa. "To in kuma ta gane fa ai dama tace zata gane". nayi maganar a kasan raina. "To shike nan ya tabbata zata yanka kin kenan". da sauri na dube shi dan banyi zaton maganar tafito ba. hannu nashiga yarfewa da muryar kuka nake faÉ—in "Ba kai bane, wayyo Allah na wayyo Allah na wayyo Allah na". Narika faÉ—in wayyo Allah na ina yarfe hannu, rungume ne yayi tare da sakin murmushi mai sauti har sai da fararen jerarrun haÆ™oran sa suka baiyana. Bakin sa yakawo saitin kunne na yace "Ke kiyi shiru da alla wanine daban idan yataÉ“a ki zata yankakin, amma nikam sai dai asamin albarka dan tasan abin kirki na ai kata,muyi bacci". YafaÉ—a yana zura harshen sa cikin bakina yalalumo harshe na ya cafke yarika tsotsar sa cikin nutsuwa da lumana da tsantsar kwarewa, Numfashi narika sauke wa a hankali a hankali,yajima sosai yana sotar bakina sai da ya tabbatar da na haÉ—iye kukan kana ya zare bakin sa, yadaÉ—a mannani da jikin sa sai yashiga shafa kaina a hankali narika jin bacci na fizza ta cikin kankanin lokaci bacci yayi gaba da Ni...â˜? Ido yatsuwa fuskar ta a hankali take sauke numfashi sai dai da ka kalleta kasan ta wahala fuskar nan nata yayi jajir yayi fayau da shi, Gefen fuskar ta ya shafa tare da jan hancin ta, murmushi ne ya suÉ“uce masa tuno maganar ta na É—azu kafin tayi bacci, kai ya girgiza yana cigaba da murmushi cike da nishaÉ—in jin kalar yarintarta. A hankali ya gyara mata kwanciya ganin baccin nata yayi nisa yaja blanket ya rufe ta, yamike yasau ko a godon yaÉ—au wayar sa yanufi side É—in sa. Yana sa kai cikin bedroom É—in sa da mamaki yabi Na'ima da ido wacce ke kwance a kan gadon sa har lokacin tana rusar kuka. da sauri yanufo ta yazau na bakin gadon yana faÉ—in "Na'ima lafiya meyasame ki!". yafaÉ—a hankalin sa aÉ—an tashe dan ganin halin da take ciki,tayi kuka har ta gaji sai ajiyar zuciya take sauke. yasaka hannu yaÉ—a go ta yana ci gaba da faÉ—in "Meyafaru meya same ki". Ido yaÉ—an waro ganin yan da ida nunta suka sunduma sukayi jajir, binsa da wani irin kallo tayi, sai kuma tajuya ta kalli agogo karfe 3:30am, wani irin abbu taji yadaki zuciyar ta gani lokaci yaja har haka, wato tun farkon dare yana a bu É—aya har wannan lokacin.sai ta kuma jin wani irin tukukin bakin ciki a cikin ranta. wani kuka takuma fashe wa da shi, shiko daÉ—a ruko ta yayi yana faÉ—in "Wai me ke faruwa ne kam mutuwa a kayi ne?". yafa É—a da É—an karfi yana girgizata, dan shi dai a tunanin shi ganin yan da take kukan nan ya gama zaton maman ta ko baban ta ne cikin su É—aya yarasu. Cikin muryar kuka da zunzurutun tsagwaran kishi tasoma magana "SALEEM kasan a bin da ka ai kata kuwa? ashe da ma kasan me kakulla cikin ranka shi yasa kaki mai data gida tun wancan lokacin, SALEEM abin da zaka min kenan Æ´ar da kace zaman kanwa zata cigaba da yi a cikin gidan nan shine zakarika bin dare kana kwakular ta, amma wlh SALEEM kajima kana rai namin hankali, yanzu kai bakaji kunya ba, me zaka samu jikin wannan yarin yar da har yanzu bata gama kosa waba in ban da jarabar tsiya". sai kuma ta daÉ—a fashewa da kuka tana cigaba da faÉ—in "Amma SALEEM kaban mamaki ban taÉ“a zaton zakayi min haka ba menene bazan iya yimaka shiba da har sai kaje gare ta". Da mamaki yake binta da kallo dan jin inda batun nata yado sa, sai yasake ta yamike yana faÉ—in "Tana da hakki a kaina yakuma zama dole na sauke shi tsawon shekaru nawa tayi cikin gidan nan batare da nasau ke mata hakkin ta da yarataya a kai naba, kuma,hakkin tane yazama dole nasau ke in ba so nake nakai Kai na ga halaka ba, dan naje gare ta ai ba wani a bu bane itama matata ce tana da hakki a kai na". Ido Na'ima ta waro cike da tsananin tashin hankali jin kalmar sa ta karshe itama matata ce. yasata, Wani irin mutuwar zaune jitayi kamar zuciyar ta zai fashe dan har sai da ta dafe kirji,tana nanata kalmar nasa wacce take jinsa tamkar saukar ruwan dalma a cikin zuciyar ta. Shiko in da sallaya yake yanufa yana girgiza kan sa, ya gane ba komai bace ke damin Na'ima face makau niyar kishi mara ma'ana, Sallayar yaÉ—auka yashin fiÉ—a yahaye kai yata da salla, dan yau jinsa yake Bama zai iya yin bacci ba sabo da wani irin mashahuriyar farin cikin da ke kunshe cikin zuciyar sa. Na'ima kam fita tayi a É—akin takoma nata É—akin dan ganin sa ma yana tu masa da yan da taji muryar É—azu a É—akin HAMDAH. Haka yarika sallah yana godewa Ubangijin sa da rahamar da ya jefa shi ciki yau,har sai da yaji an kiran sallah a masallaci kafin yafita yanufi masallaci. Ko da aka idar da sallar yana zaune yana sauraran wa'azi amma gaba É—aya hankalin sa na gida gun HAMDAH yana son sanin wani hali take a wannan lokacin, Ana tashi bai tsaya amsa gaisuwan da ma ai katan gidan suke yi masa kamar ko da yaushe ba, yashigo gidan direct side É—in HAMDAH ya nufa. Ko da yashigo bedroom can ya hango ta kwance a in da yabar ta jiya sai dai ta dukunkune jikin ta kamar mai jin sanyi, a sannu yatako bakin godon, Ido yatsura mata ganin yan da fuskar ta yadaÉ—a yin wani fayau, a hankali ya mika hannun ya janye blanket É—in da ta dukunkune ciki, kana yaÉ—aura hannun sa kan fuskar ta ya shafo gefen fuskar da sauri ya furta "Subhanallah". jin jikin na yayi zafi rau. Hannu na É—ago ina lalumo bargon jin sanyi na daÉ—a shigana,a hankali na buÉ—e ida nuna da sukayi min mugun nauyi na sauke su kan sa jin hannuna cikin na sa,yana É—an mammatse shi, lumshe idanuna nayi tare da kuma buÉ—e su cikin galabai tacciyar murya da mugun zazzaÉ“in da nake ji nace "Ya SALEEM ka rufe ni sanyi nake jike". ciki muryar tausaya wa yace "Sannu kinji taso kiyi sallah sai kisha magani". yafaÉ—a yana É—ago ni, ya rungume ne a jikin sa. Æari jikina yasoma irin na jiya da karfi na rike hannunsa ina faÉ—in "Ya SALEEM kar ka É—aga ni zan faÉ—i". gani yan da jiki nan ke É“ari sai ya kankame ni ajikin sa, Hannun sa guda yasaka ya janyo pillow ya tokare ni da shi ta baya yaÉ—an maso da ni tajikin gadon in da ya saka pillow'n yajin ginani da jikin pillow'n,yamike yafita da É—an sauri, can yadawo rike da cup yazau na kusa dani yasa ka min cup É—in a baki yana faÉ—in "Sha maza sai kiyi sallan". Ba musu na buÉ—e baki na soma sha dan cikina jin sa nake kamar ba hanji. Nasha da É—an yawa sai na kawar da kai na,aje cup É—in yayi kana yaÉ—a go ni yamikar da ni tsaye yana faÉ—in "Muje kiyi al'wala". Ai ko ina aje kafafuna kasa jikin nawa yakama É“ari kafafuna sai rawa suke, ga a zabebben zafi da raÉ—aÉ—i da na haÉ—e cinyoyi na HQ É—ina keyi, Ida nuna na rumtse da karfi tare da taune lips É—ina, na kankame shi da karfi da sauri shima yagyara rikon da yayimin yana faÉ—in "Subhanallah". Sai ya yayi baya ya zaunar da ni bakin gado yana cigaba da faÉ—in "Zauna nagani, naji wa gurin ciwon ne yake sa wannan É“arin jikin da hana tafiyar". yafa É—a tare da janyo pillow sai ya kwantar da ni, yaja zanina sama tare da ware kafafuna, Idanuna na rumtse dan bana da wani karfi a jikina da zan hanashi yin abin da yake shirin yin. A hankali yaware kafafuna yabuÉ—a su sosai yazura yatsun sa biyu cikin HQ É—ina yana É—an buÉ—a gurin a hankali,yake É—an ware shi gefe da gefe,zuwa can kuma sai ya sauke bakin sa kan shi ya manna masa kiss, sai yaÉ—a go, batare da yazare hannun sa a ciki ba yake faÉ—in "Hanyar ce kaÉ—ai na buÉ—a,É—an raunukan bashi da yawa zaki warke da wuri in Sha Allah". DaÉ—a rumtse idanuna nayi da karfi dama ashe haka Ya SALEEM yake bashi da kunya, da kyar na buÉ—e baki murya na rawa nace...........â˜? *Sai hakuri fa zaku sami page's masu tsawo in komai yayi min normal*ðŸ‘🻠Mommyn Twin ce *🌺HAMDAH🌺* *NA* *RASHEEDA S DIRECTOR* _(Book one)_ *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🻠https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* MARUBUCIYAR👇🻠*BA ABIN DA BAN GANI BA* *INA SANE DA HAKA* *ALFARMA* *BAZAWARA CE ITA* AND NOW👇🻠*HAMDAH* My no 08034690723 🅿ï¸?20 Nace "Wayyo zafi ni dai kacire hannun ka". Zare hannun yayi cike da tausaya wa dan yasan yayi É“arna a gun shi dai yafaÉ—i hakanne kawai dan ya kwantar min da hankali. Bayi ya kai Ni nayi al'wala kana ya dawo dani yashin fiÉ—a min sallaya yasaka min hijabi,a zaune nayi sallan shima da kyar, ina idar wa nasulale a gun,ya É—aga ni ya mai dani kan gado, kana ya dubeni cike da kulawa tare da manna min kyakkyawar sumba a goshi kana yaÉ—a go yace "Bari na É—auko waya na nakira Dr yazo ya duba ki". Ido kawai nabishi da shi har yafita...â˜? A can state locos gidan su Abbu kuwa Zaune suke a parlour'n Inna Aunty Rafee'at da mijin ta Dr Faruq da yanzu suka kawo mata ziyara, Goggo Hauwa na zaune a gefe tanata kare tsohuwar ta da suketa yi mata tsiya, dariya Goggo Hauwa tayi da faÉ—in "Allah ya shirya to ku kuzau na kada ku tsofa". Dariya sukayi Aunty Rafee'at tace "Allah goggo Hauwa kidai na kare wannan tsohuwar, iya nuna wariyar launin fata gare ta,wai tazo garin nan taki zuwa gida na da na Jaleela tayi zaman ta a gidan HAMDAH". "To ai ku manya ne". cewar goggo Hauwa ta mike tana cigaba da faÉ—in "Ni bari naje nafara shiri". Aunty Rafee'at ta dubeta tare da cewa "Shiri kuma goggo Hauwa ba sai an jima zaku tafin ba?". tace "Eh gobe idan Allah ya kai mu nake son koma ni Inna Kam tana nan tukun, yanzu gidan SALEEM zani na tarkaso kayana gobe sai tafi". Inna ta dubi Dr Faruq tace "Kai Umar baza ka tashi katafi gurin sana'ar kaba kasaya biye nata ko,kabar majin yata a can". murmushi Dr Faruq yayi kana yace "Yanzu ma kuwa". sai kuma ya dubi goggo Hauwa yaÉ—aura da faÉ—in "Goggo to muje nasau keki sai na wuce daga gun". tace "Yauwa to bari nafito mutafi". tanufi cikin É—aki, Inna taÉ—aga murya tana faÉ—in "ÆŠauko jakata kiyi min gaba da shi kafin na tawo an jima". baki Aunty Rafee'at tabuÉ—e sai kuma ta kalli mijin ta tasaka dariya tana cewa "Ai dama masani É—azu da Abbu ke cewa tabari sai da daddare takoma gidan HAMDAH, nasan zaman kan kaya zatayi kafin daren,ba gashi ba wai ayi gaba da jakarta kafin tazo". Shima dariyar yayi yana faÉ—in "HAMDAH Æ´ar gidan Inna". Ko da goggo Hauwa tafito sallama sukayi wa Inna suka tafi....â˜? Tun daga cikin parlour najiyo Muryar Aunty Rafee'at da goggo Hauwa suna kwaÉ—a sallama,ido na rumtse tare da share É—an guntun hawayen da yazubo min,da da lafiya ta da tun san da naji karar tsayuwar moton dasukazo ciki, da ni zan fara tarosu kafin sushigo, amma sai gashi har suka shigo suna sallama bani da ikon da zan iya amsa musu sallamar da karfi har suji. Daga cikin parlour'n Aunty Rafee'at ta dubi goggo Hauwa tare da faÉ—in "Sai yanzu ma abin yadaÉ—a sumo ni kajimin Inna'n nan tun yaushe nasami labarin zuwan ta, Amma ko maganar zuwa gida jen mu batayi, amma ta iya cewa wai wani a taho mata da jakarta kafin tazo, Allah tsohuwar nan taci bashi sai ta rama mana kwanakin da tayi a nan muma dan bamu yafe ba". dakuwa goggo Hauwa tayi mata tare da shigewa É—akin da suka sauka ciki tana faÉ—in "To kada ku yafen mana". dariya Aunty Rafee'at tayi tajuya ta nufo bedroom É—ina, "Wai matar gidan nan kam bacci ne bata tashi ba kokuma sammakom unguwa tayi". tafaÉ—a tana tura kofar É—akin da sallama, Ido kawai na zuba mata har takaraso bakin gadon tana faÉ—in "Ikon Allah yau kuma kiwuyan ce ta mosa a ka kwanta babu ko shin fiÉ—i kan gadon". murmushin yake na bita dashi, zama tayi saman bedside drower tadube ni kana tace "Yaya dai HAMDAH bakida lafiya ne?". kai na gyaÉ—a sai ga hawaye sharr mikewa tsaye tayi tana faÉ—in "Subhanallahi me ke damin ki taso maza bari na tsai da Abba'n Adil ya duba ki kafin ya tafi sannu kinji". tafaÉ—a tana kokarin tai maka min namike tace gaba da faÉ—in "Taso ki sa kaya a jikin ki sai muje parlour yashigo ya duba ki". ta janyo hannuna na mike tsaye, da karfi na rumtse idanuna yayin da jiki na yasoma cirawa, blanket É—in da na ta shi da shi a jiki na tajashi tana cewa "Sake wannan kije kisaka kaya kiyi maza kada ya tafi dan Allah..." sauran ragowar maganar ta haÉ—iye ganin agogo da boxes sun faÉ—o daga cikin blanket É—in, da kyau ta zuba musu ido, sai kuma ta mai da duban gare ni, da sauri na rike hannun ta da karfi tare da tashewa da kuka nace "Aunty Rafee'at zan faÉ—i". cikin hanzari ta tai makamin nakoma na zauna bakin godan, cike da É—inbin al'ajab taÉ—ago agogo da boxes É—in ta gyara musu zama a gefen gado, da kyau ta dubeni cike da tsananin farin cikin da ya gaza É“oyuwa har sai da ya bayyana kan fuskar ta, tasaki wani kayataccen murmushi,kana tace "Ina Ya SALEEM É—in?". Ido na matse cikin muryar kuka nace "Wai yaje kiran Dr". wani murmushi mai sauti tayi kana tace "Ok". luuu haka naji ida nuna yayi sai kuma na rike hannun ta da karfi murya na rawa nace "Aunty Rafee'at jiri nake ji zan faÉ—i". da sauri ta ce "Kwanta bari na sai da Abba'n Adil kada ya tafi". tajuya da sauri ta fita fuskan ta É—auke da zallar farin ciki, tana fita kuwa lokacin Dr Faruq yake tada motar sa zai fita da sauri tanufo in da yake ta buÉ—e marfin gafen sa,tana faÉ—in "Ashe da na É“ata lokaci da ka tafi". kai ya jinjina kana yace "Ai ma dan natsaya amsa waya ne da yanzu nayi nisa, ya dai na ganki cikin farin ciki haka ko mu koma gida ne nabaki kyauta". murmushi tayi tare da faÉ—in "Rike kyautar ka banaso sai da daddare, HAMDAH ce ba lafiya muje ka duba ta". takarashe maganar cikin masha huriyar farin cikin da ya gaza boyuwa gare ta,ko ba komai yanzu tasan Ya SALEEM ya karkato gun HAMDAH abin da tajima take fata da burin kasan tuwar hakan, da É—an mamaki Dr Faruq yake kallon ta kana yace "Bata da lafiyan shine zan ganki cikin farin ciki haka". baki ta buÉ—e da zummar bashi amsa sai ta hango Ya SALEEM,shiru tayi tana cigaba da murmushi har yakara so in da suke,gai sheshi tayi ya masa sai ta juya ta koma ciki, Dr Faruq yafito daga cikin motar ya mika masa hannu suka gaisa, Ya SALEEM yadube shi kana yace "Yanzu nake da shirin niman ka a she dai kana tafe". "Eh wlh offece zan wuce shine nabiyo na sauke goggo Hauwa,amma dai lafiya ko?". Dr Faruq yafaÉ—a yana duban sa, tsayuwar sa ya gyara kana yace "HAMDAH ce ba lafiya zaka duba ta". "Ok to ba damuwa muje sai na duba ta". ya buÉ—e motar yaÉ—au jakar kayan ai kinsa, suka nufi side É—in HAMDAH. Aunty Rafee'at tana shiga ta rungume goggo Hauwa da ke tsaye cikin parlour, da sauri goggo Hauwa tace "Ke meye haka". cikin da riya da tsantsar farin ciki ta saketa cikin kasa da murya tace "Goggo albishirin ki yau É—iyar ki ta girma". Murmushi goggo Hauwa tayi kana tace "Wace wai HAMDAH kike faÉ—a?". Kai ta gyaÉ—a tana faÉ—in "Kwarai ita". murmushi mai yelwa ya bai yana kan fuskar goggo Hauwa tashiga faÉ—in "Masha Allah". Ganin su Ya SALEEM sun shigo sai ta koma É—aki zuciyar ta cike da farin ciki da tausaya wa HAMDAH, Dr Faruq yazau na kan kuje ra Ya SALEEM kuma ya shige É—akin HAMDAH, Aunty Rafee'at na ganin shige warsa tamaso in da Dr Faruq yake ta rungume shi tana murmushi shima murmushin yayi,tace "Allah Abba'n Adil taban sau sayi dan nasan taji wuya amma fa farin cikin yafi yawa". Kai ya girgiza dan ya fahimci ko menene ciwon HAMDAH,hancin ta ya lakato yace "Hm ai wata kila ma rakine kawai irin naki ta É—auko, wani irin wuyane ban shaba a First night É—in mu". dariya tayi tana faÉ—in "Ai ku É—in ne ba sauki bakusan kalar a zabar da mutum yake jiba a lokacin Allah sarki HAMDAH"... Ko da Ya SALEEM yashigo gaban wardrobe ya yanufa yabuÉ—e yaciro wani doguwar riga mara nauyi da É—ankwali, ido kawai na bishi da shi har ya zo in da nake, YaÉ—ago ni ya tallafo ni jikin sa yana faÉ—in "Sa rigar ga Dr Faruq zai shigo ya duba ki". kai kawai na gyaÉ—a sai ga hawaye sharr,tafin hannun sa yasaka ya share min kana yasaka min rigar, yajanyi pillow ya mannashi da jikin gado kana yagyara min zama na jingina da shi, sai ya mike yafita, Zuwa can yashigo yana gaba Dr Faruq na biye da shi suka karaso. Dr Faruq ya aje jakar kayan ai kinsa yadube ni yana faÉ—in "Ya jikin dai HAMDAH?" "Da sauki" nafaÉ—a can kasan makoshi, Kuma dubana yayi kana yace "Ya kike ji cikin jikin naki?" narai-narai da ido nayi sai ga hawaye, Ya SALEEM ya gyara tsayuwar sa yace "Am tana cewa tana jin jiri idan ta mike kuma sai tace zata faÉ—i, so kawai batama iya tafiya". ÆŠan shiru Dr Faruq yayi yana sauraran sa kana yace "Ok". jakar da yashigo da shi ya buÉ—e yafiddo dawasu kayakin goje-gojen sa,nan yashiga duddu bani da yimin Æ´an wasu tambayoyi, ni dai bana iya cewa komai Ya SALEEM ne ke bashi amsa. daga bisani yace "Za'a saka mata drp sabo da taji karfin jikin ta, sannan kuma a sama mata abinci mai É—an nauyi da kuma ruwa-ruwa,zai tai maka mata wajen daÉ—a samin karfin jikin,sai wasu magunguna da zan rubuta yanzu tana cin a bincin sai tasha,yanzu dai bari na saka mata ruwan tun da Allah yasa ina da shi a nan". Batare da É“ata lokaci ba yasaka min ruwan tare da allurai a ciki,kana yana gama wa yaÉ—au jakar sa yana faÉ—in "Allah ya kara sauki". tare suka fita da Ya SALEEM yana yi masa godiya sai da suka fito waje Dr Faruq ya tsaya tare da duban sa yana É—an sosa keyar sa yace "Da alama jiya da yunwa a tattare da ita sai kuma ka bakwan ceta cikin jin yunwar gashi kuma sabuwar gamuwa ce, so shi yakawo duk wannan É“arin jiki da kuma taji kamar zata faÉ—in,yana da kyau tarika cin a bin ci da daddare kafin kwan ciya". Hannu Ya SALEEM ya mika masa tare da kuma yi masa godiya sukayi sallama Dr Faruq yashige matar sa yafi a gidan, Shiko Ya SALEEM side É—in sa ya shiga yayi wanka yashirya cikin shiga na alfarma yaÉ—au makullin mota yanufi parking space. Acan cikin side É—in HAMDAH kuwa bayan fitar su Ya SALEEM, Aunty Rafee'at da goggo Hauwa suka shigo É—akin ganin bacci yafara fizgar ta sai suka fita suka fita suka jamata kofar dan tasamu tayi baccin da kyau. kitchen suka wuce,nan suka fara sama mata abin da zata ci idan ta farka daga baccin, cikin kankanin lokaci Aunty Rafee'at tagama kammala lafiyayyen ferfesun kaza wan da yaji kayan yaji da na kamshi,goggo Hauwa kuwa kunun alkama mai haÉ—in kayan yaji acikin sa ta dama,suka jujjuye komai cikin wurin da bazai yi sanyi ba koda wuni zai yi, goggo Hauwa tafita takoma É—aki domin cigaba da shirin ta, Aunty Rafee'at takimsa cikin kitchen É—in kafin ta fito, takoma É—akin HAMDAH ta duba ta har lokacin tana kan baccin ta cikin kwanciyar hankali, sabo da allurar baccin da aka zuba cikin ruwan,shima ruwan yana sauka yadda ya kamata har yayi rabi yanzu,fita tayi taja mata kofar taje É—akin da goggo Hauwa take, nan suka zauna suna É—an taÉ“a hira.... Motar Ya SALEEM ne da yanzu yashigo ya dai-dai ta parking a parking space, yafito rike da laidar magunguna da yasiyo yanufi part É—in ta, Ko da yashigo ya tarar tana bacci sai ya aje laidar kan bedside kana ya maso bakin godon yasun kuya ya manna mata kiss a goshi sannan yafita yakoma nashi side É—in,yana shiga ya tadda Na'ima tsaye wani irin kallo tabishi da shi shiko wuce ta yayi yashige bedroom É—in sa. A É“angaren su Aunty Rafee'at agogo ta kalla tare da mike wa tana faÉ—in "Goggo bari na duba HAMDAH". to goggo Hauwa tace ita kuma tafita, tana shiga É—akin dai-dai lokacin na farka daga baccin da nake, da sauri ta karaso tananyi min sannu tare da faÉ—in "Yauwa ruwan ma saura kaÉ—an ya kare". Idanuna na juya na kalli laidar ruwan saura É—an kankani. "Bari ya karasa shiga sai kiyi wanka ki daÉ—a jin daÉ—in jikin". tafaÉ—a tana zama kusa da kafafu na,zaman ta dakamar 10min ruwan ya karasa shiga,tamike ta cire, kana ta shiga bayi ta haÉ—a ruwan zafi cikin bathtub tafito, ta taimaka min namike tsaye ga mamaki na sai naji namike bana ji kamar zan faÉ—in sai dai ina jin zafin HQ É—ina har yanzu, a hankali narika É—aga kafafuna tana rike da hannuna muka shiga bayin, da kyar na yarda na shiga cikin ruwan ina matse ido,tana tsaye tana tanuna min yan da zanyi sai da ruwan ya rasa ni sosai kana tafita tana faÉ—in "To kiyi wanka"... ÆŠakin ta dawo ta ciro wani bedsheet ta shin fita kana ta kimsa É—akin tsaf takunna turare,nan da nan É—akin ya kaure da sassanyan kamshi,koda na gama wankan da kaina nafito dan sosai naji daÉ—in jikina duk da dai har lokacin ina jina babu nauye, na tadda ta ciromin kayan da zan sa wasu riga da sket ne na atamfa, nazau na gaban mirror nashafa mai har na mike sai kuma naÉ—au kwalbar haÉ—eÉ—É—en Humra mai matukar daÉ—in kamshi haÉ—i ne na musamman haÉ—in, (★Asma'u Jos) na shafa shi a jikina kana naje naÉ—au kayan na zauna bakin gado naso ma sawa. Aunty Rafee'at tanufi kofa tana cewa "Yauwa yi maza ki saka bari na kawo miki abin ci"... Tana fita ta dawo rike da tray Mai É—auke da Foodflaks da É—an madaidaicin flaks da plt cup spoon and fork. tadire shi kan table É—in da ke gaban gadon, nan ta zuba kunun nicin cup farfesun ma ta zuba shi cikin plt kana ta masomin da table É—in gabana tace "Maza cinye su duka". Ido na waro "Duka". nafaÉ—a ina kallon kunun da ta cika shi cikin cup da ferfesun da ta loda cikin plt, tace "To ci yadda zaki iya amma kici da yawa". To nace tare da gyara zama na. Da sallama ya turo kofar Aunty Rafee'at ta amsa tare da mikewa taraÉ“a ta gefen sa ta fita,ida nunsa a kai na, a hankali ya tako in da nake ya zauna daf dani har jikin mu na gogar juna, hannuna yariko yana É—an mammatsa shi cikin nuna kulawa yaÉ—an karkato fuskarsa yana kallon nawa fuskar yace "Ya jikin dai da sauke ko?". baki na turo tare da yin rau-rau da ido nace "Har yanzu bai bar min zafi ba". daÉ—a masoni yayi sosai yacusa fuskar sa a gefen wuya na ya manna hancin sa jikin kuwaya na yaÉ—an ja numfashi kana yazuro harshen sa ya laso fatar wuyan,a hankali cikin wani irin sassanyan murya yace "Zai bari kin ji?". kai nayi saurin gyaÉ—a wa jin yan da yake ta lashe wuyana yana É—an gangarowa ta kirji na, da sauri na É—an muskuta ina kokarin janye jikina. ÆŠago kansa yayi kana yace "To ci abincin". A hankali na É—au fork nasoma cin ferfesun, Naci daÉ—an yawa kuwa na kara da kunun duk da yajin da yake ciki kunun da ferfesun, idan na cire hannuna cikin a bincin sai yace naÉ—an kara kaÉ—an jin cikina yacika sosai sai na ture plt É—in ina faÉ—in "Cikina zai fashe fa". yace "Ok". mika hannunsa yayi yaÉ—au laidar maganin da yashigo dashi É—azu, yaciro maganin yaÉ“aɓɓare yaÉ—au gorar ruwa yabuÉ—e tare da mika min, Tuni ida nuna yacika da Æ™walla tun ban shaba nafara jin zuciya na yafara tashi, "KarÉ“a kisha". yafaÉ—a yana mika min tuni hawayen yafara zuba na karÉ“i maganin na rumtse idanuna tare da wasa shi cikin bakina nakora da ruwa da kyar yawuce, idanuna na daÉ—a matse shi da karfi jin yan da zuciya ta ke juyawa, ina zaman jiran naji ya miko min sweet É—in da yake bani idan yabani magani nasha a wancan lokacin, sai jin bakin sa nayi kan nawa yazura harshen sa cikin bakina,cikin tsananin tashin zuciyar da nake ji najuya harshe na cafko nashi nashiga yi masa tsotsar minti..........â˜? Mommyn Twins ce *🌺HAMDAH🌺* *NA* *RASHEEDA S DIRECTOR* _(Book one)_ *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🻠https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* MARUBUCIYAR👇🻠*BA ABIN DA BAN GANI BA* *INA SANE DA HAKA* *ALFARMA* *BAZAWARA CE ITA* AND NOW👇🻠*HAMDAH* *Free page* My no 08034690723 🅿ï¸?21 Sosai na manna bakina cikin nashi narika sosa a hankali narika jin aman yana kwanciya sai narika sauke numfashi a hankali a hankali, A sannu na buÉ—e idanuna sai na shiga kokarin zare bakina,tallafo kai na yadaÉ—a yi sosai tare da daÉ—a tura harshen sa cikin bakina, yayin da cikin Æ´an mintunan idanunsa suka sauya, fitar numfashin sa ma yaÉ—an karu. nayi saurin juya kaina,nazare bakina tare da yin kasa da kaina cike da sananin jin kunya yan da nayi ta tsotsar bakin sa cikin halin jin aman da nake, a madadin sweet dan bana da zaÉ“in da yawuce wannan in kuma ba haka ba to sai dai nayi aman abin da nace,sai nashiga wasa da Æ´an yatsuna. A hankali cikin muryar sa da taÉ—an sauya yace "Aman ya koma?". kai nagyaÉ—a cike da jin kunya, A hankali ya mike tare da É—aga kiran da yashigo wayar sa yanzu yanufi kofa,bayan sa nabi da ido har yafita, numfashi nasauke a hankali nagyara na kwan ta bakin gadon.... Da yamma Aunty Rafee'at tashigo takuma haÉ—a min ruwan zafi tace naje na kuma gasa jikina,a wunin ranar sosai naji daÉ—in jikina sai É—an zafin da kasana yake shima ba sosai ba. da misalin karfe 6 Dr Faruq yazo ya É—auki Aunty Rafee'at kafin ta tafi sai da takuma sani nagasa jikina, motar su na fita Iro direba nashi go wa shida Inna. I najin muryar ta gaban kirjina ya yanke,shike nan nakaÉ—e Inna ta yankani ta gama.. Haya niyar su narika ji a parlour inason fita, Amma inajin tsoro dan ganin nake tana ganina zata gane abin da Ya SALEEM yamin,haka na zauna duk da inaso na ganta amma ina jiwa kai na tsoro. bayi nashiga nayi al'wala nazo nagabatar da sallar magriba da yanzu a ka kira ina idarwa namike a hankali nafita nanufi É—akin da Inna take, a zaune a kan sallaya na iske ta tana jan jarbi goggo Hauwa na zaune a bakin gado,a hankali nakaraso na zauna kusa da goggo Hauwa dubana tayi tana faÉ—in "Ya jikin dai HAMDAH?". da sauri naÉ—a go jin Inna na cewa "Au bata da lafiya ne ". rass haka naji gaban kirjina ya buga "Eh zazzaÉ“i ne ke damun ta ai da sauki ma naga yanzu jikin nata". wani numfashi na sauke tare da haÉ—iya miyau da kyar, Inna tace "Yo ba dole zazzaÉ“i ya kamata ba mutum kullum a ruwa wane kifi, jibi yan da tajeme kamar wan da tayi ciwon rabin shekara". Goggo Hauwa ta dubeni da kyau kana ta mai da kallon ta ga Inna tace "Inna ai bata wani rameba sai dai taÉ—an faÉ—a kaÉ—an kin san zazzaÉ“in dare saurin sa mutum ya faÉ—a yake". nidai wiki-wiki nayi da ido jin duk inda Inna ta É“ullo sai goggo Hauwa ta tarota nan ne naÉ—an ji hankali na yaÉ—an kwan ta da Inna bata fahimci komai ba.. Washegari Da safe goggo Hauwa tagama shirin ta na tafiya dan mijin ta ya dameta da kira kan takoma,ina rike da jakarta muka fito,a can jikin mota na hango shi tsaye yana yiwa direba magana, a hankali nake É—aga kafata har muka isa gun mota,direba ya amshi jakar yasaka cikin mota, kuÉ—i yazaro masu yawa ya mika mata yana faÉ—in "Goggo shiga kuje Allah ya tsare". Amin ta amsa da shi kana ta shiga motar, masowa nayi gefen da take nayi mata Allah ya kiyaye muna É—agawa juna hannu suka fice a gidan,l. A sannu na juya ina É—ago wa muka haÉ—a ido da shi, kasa nayi da kaina na É—an raÉ“a gefe nasoma tafiya,bayana ya kafe da ido har na É—an yi nisa sai naji muryar sa daf da ni, "Har yanzu zafin yake ne naga tafiyar batayi normal ba?". lumshe idanuna nayi tare da kuma buÉ—e su jin yan da yayi maganar cikin wata irin murya mai shiga jiki, "Muje na gani ko ciwon bai warke bane har yanzu". kafaÉ—a na make tare da zillewa gefi ganin na kokarin riko hannuna sai nayi sauri nashige ciki, É—akin Inna na koma nayi zama ta a can. (Bayan kwana uku) bayan sallar Isha Ina wance a kan godo Inna na zaune a gefe na yashigo da sallama, Inna ta amsa tana faÉ—in "An dawo ne mai sunan malam?". in da yasaba zama duk san da yashigo nan ya zauna,tare da faÉ—in "Eh". a takaice, daÉ—a yin lip nayi a kan gadon kasan cewar nabaiwa kofa baya ne nayi sit kamar maiyin bacci. hira Inna tashiga yi masa shiko da um yake binta dashi kamar kullum idanunsa yana kan waya,yaÉ—an jima zaune kana ya mike ya dubi in da nake Æ™wance sai ya mai da ida nunsa kan agogon da ke É—aure a hannun sa, kana yace "Ke zo". yafaÉ—a yana kuma duban in da nake. Ko motsi banyi ba dan nasan karshe yace magani zai bani, nikuma yanzu Æ™wata-Æ™wata bana son yarika bani, Madadin yabani sweet idan nasha maganin sai yarika bani bakin sa nata tsotsa sai aman ya lafa yabarni da jin kunya.. Bugu Inna ta kaimin a kafa tana faÉ—in "Yo ke kurma ce kinaji a na kiranki kiyi burus". baki na runÉ“ura namike,shiko kofa ya nufa yabuÉ—e yafita,namike nabi bayan sa ina kunkuni kasa-kasa. Ina fita yariko hannuna ya jani muka nufi hanyar bedroom É—ina. A É“angaren Na'ima tun fitar shi taji hankalin ta bai kwan taba duk da tasan yakan je part É—in kullum tun zuwan Inna, Amma zuwan sa na yanzu haka kawai jikin ta yabata suna tare, ta babban parlour tabiyo tana sakai ta hango shi rike da hannun ta suna shigewa cikin É—aki, baya tako ma tana jin zuciyar ta kamar zai fashi. Ko da muka shi ga É—akin zama nayi bakin gado shikuma yana tsaye yana bare maganin naji daÉ—in ganin iya sauran maganin kenan yaciro shi, yamika min maganin da gorar ruwa na amsa ina É“ata fuska nahaÉ—iye da kyar,ido na rumtse naÉ—auke numfashi na sonake aman ya ko ma batare da nakai komai bakina ba,amma ina sai ji nake maganin na kokarin dawowa, yana tsaye yana kallon na, "Ya SALEEM". nakira sunan sa da karfi sai kuma namike da sauri ina kokarin nufar bayi,yayi saurin riko ni ya janyo ni jikin sa,yaÉ—an rankwafo da fuskarsa zuwa nawa,ture sa na shiga yi jin aman na daf da fitowa,a hankali ya tallafo kaina yana kallon fuska na,fizge-fizge na shiga dan son kwace kai na amma nakasa cikin matukar tashin zuciyar da nake ji sai kawai na sakalo hannaye na a wuyan sa naÉ—a go kaina sosai in da tsawo na zai kai. da kyar nabuÉ—i baki hawaye na sauka a idona nace "Ya SALEEM zanyi amai". idanunsa ya lumshi tare da kuma buÉ—e su,komai baice ba sai kallon fuskata da yake,cikin sananin tashin hankali da fitar hayyaci nakuma yin sama da kaina na É—aura bakina kan nasa cikin saurin na cafki lips É—in sa natsotsa tare da tura harshe na cikin bakin sa nalabuÉ“u nasa harshen nashiga tsotsa ba kakkauta wa. ÆŠagoni yayi cak batare da bayari bakin mu yarabu da na juna ba, ya haye kan gado a sakiyar gadon ya zauna yana manne dani a jikin sa, zuwa lokacin numfashi narika sauke wa a hankali a hankali,nan aman ya tsaya, a sannu nazare bakina tare da buÉ—e idanuna ina kokarin mikewa a jikinsa, sai ya daÉ—a rikeni sosai kasa nayi da kai na cike da jin kunya,ido nawaro ganin babu riga a jikina sai kuma naji hannunsa a bayana yana cire maÉ“allin bra'n jikina yazare shi,da sauri na saka hannuna nakare nono na,duk da kuwa iya kansu kaÉ—ai hannun nawa yarufe, hannun sa yasaka yaÉ—a go haÉ“a na idanunsa yakasa cikin nawa sai yayi kasa da kansa yazuro harshen sa yalaso lips É—ina,saurin maida idanuna nayi na lumshesu jin yan da yake ta zagaye lips É—ina da harshen sa,sai ya É—ago kansa yaÉ—agoni yakwantar dani a hankali,da sauri na janyo rigata na kare kirjina cikin tura baki nace "Ya SALEEM nidai kabari". Ido yakafe ni da shi tare da soma cire botular rigarsa, ganin kirjinsa yafara bayyana sai nayi saurin rufe idanuna, can sai naji bakin sa a saitin kunnena yahura min iskar bakin sa cikin kunne, a sannu na buÉ—e idon cikin sixy voice yace "Kinajin yunwa?". kai na girgiza da sauri. "Yaushe kika ci abinci?". nace "ÆŠazu a É—akin Inna". Hannunsa ya É—aura kan cikina yana shafa wa a hankali cikin wani irin fitinannen murya yace "BaÆ™ya jin yunwa kin tabbata?". Kai na gyaÉ—a da sauri cikin rashin fahim ta haÉ—e da zallar tsoro, "Ok". ya furta yayin da yasoma yin kasa da hannunsa zuwa kan kugona yayi kasa da wandon jikina yazare shi, gaba É—aya,da sauri nace "A'a Ya SALEEM dan Allah". sama yayi da hannunsa yariko rigar da na kare kirji na da shi yafincike shi yawurga shi gefe, da sauri cikin tsoro da tuna kwanaki biyar da suka wuce murya na rawa nace "Ya SALEEM dan Allah kabari". nafaÉ—a ina riko hannunsa da ya É—aura shi kan breast É—ina,wani numfashi ya sauke, san da ya cafko ababen kirjina. Sosai yashiga lailaya su cikin tafin hannunsa sai kuma yaÉ—an yunkuro yakafa bakin sa yashiga tsotsar su,tuni jikina yakama É“ari,cikin tsananin tsoro nashiga ture kansa. A hankali yaÉ—an É—ago batare da zare bakin sa kan breast É—ina ba yahaye kaina yana cigaba da tsotsa,a hankali yacusa kafan sa sakan kanin kafafuna yarika buÉ—a kafafuna har ya shige sakan kanin su. kankame damtsen hannun sa nayi jin yana kokarin manna jikin sa da nawa, tuni hawaye yafara wanke fuskana cikin tsananin tsoro muryar narawa nashiga faÉ—in, "Nidai kabari Ya SALEEM kaga ranar Inna bata sani bane in da ta sani Allah da yanaki zatayi, Ya SALEEM akwai ciwo fa da zafi nidai kabariiiiiiiiiiiii". Na karashe maganar da karfi jin yan da ya haÉ—e kugun mu, sai ya ciro bakin sa kan breast É—in tare da furta "Ashhhhhyyyhh HAMDAH nutsu kada kisa na fama miki ciwon a hankali zanyi, Inna ma bazata hanani yiba tun da tasan hakki nane". Baki na buÉ—e zan sake kara yayi saurin kai tafin hannunsa yarufe min bakin cikin fizgar numfashi da matukar sixy voice yace "Ahhhshiiii HAMDAH karkiyi kuka ki nutsu bazaki ji zafi ba kin ji ai babu zafi ko?".yafaÉ—a tare da cire hannun sa kan bakina yana girgiza min kai,ido na rumtse tare da sakin wani sassanyan kuka ina faÉ—in "Wlh akwai zafi wayyo zafi wayyo Inna nidai ka kyaleni". "Washhhhyyyhh HAMDAH Allah dai ya miki albarka Ahhhhh HAMDAH". Haka yarika faÉ—a da wasu maganganun da ni bazan iya tan-tan ce abin da yake faÉ—an ba sabi da kukan da nake. Nidai kuka narikayi da rokon sa ya kyaleni,ganin bashi da niyyar barina sai nashiga kiran Inna duk da bani da tabbacin zata jini dan sakanin É—akin da take da nawa da rata. Ya daÉ—e yana abu É—aya sai da dare yayi nisa sosai kafin ya kyaleni,ya kwanta gefe na yana mai da numfashi yayin da hannunsa ke rike da nawa yana É—an murzawa, nidai zuwa lokacin ma har nagaji da kukan sai hawayen dake sauka gefen idona. Mikewa yayi yaÉ—au boxes É—in shi yasaka,yasau ko a gadon yashiga bathroom yayi wanka yafito, bakin gadon yazo yaÉ—a go ni yana faÉ—in "Kukan bai kare ba har yanzu? zo muje kiyi wanka". yakamo hannuna yamikar dani tsaye É“ari jikina ya kamayi sai dai bakamar na ranar ba dan yau bana jin jirinnan ma sai dai É—an rawar da jikinan keyi, da sauri ya rungume ne yana faÉ—in "Ya salam". sai ya zaunar da ni kayan sa ya É—auka ya saka yafita da sauri zuwa can yashigo É—auke da plt da cup a hannunsa,yadire shi kan table in gaban gadon yamaso da shi gabana,kallon plt É—in nayi a bincin da nagirka É—azu ne yaje yazubo a ciki, tun kafin yace naci ma naÉ—au cokali nasoma ci dan jin cikina nake kamar an yashe,zama yayi a gefe na tare da sauke numfashi ya cusa hannunsa cikin blanket É—in da na rufe jikina da shi ya cafko breast É—ina yana wasa da shi, kusan rabi naci a bincin na aje cokalin, cike da kulawa ya dubeni yana mai cigaba da wasa da ababen kirjina yace "ÆŠau tea É—in kisha". kai na girgiza a hankali na ce "Na koshi". "Ok". yace, ya zare hannunsa ya mike yariko hannuna ya É—ago ni,ga mamaki na sai naga na mike babu É“arin jikin nan sai dai É—an zafin da HQ É—ina keyi, hannu na yarfe tare da matse ido nace "Wayyo zafi". cak ya É—agoni yanufi bayi, sai da yagasa min jina sosai kafin ya sani nayi wankan sarki, yariko hannuna da kafata nafito dan gurin yarage zafin sosai.muna fita najanye hannuna gaban wardrobe naje naciro doguwar rigar bacci,shiko gado ya haye yakwanta rigingine yayi pillow da hannunsa, yakafe ni da ido, koda na saka rigar Kofa na nufa da zummar fita, yace "Ke ina zaki?". baki naruro "Gun inna". nafaÉ—a tare da ci gaba da tafiyar "Zo nan". tsayuwa nayi ina kallon sa batare da nazo É—in ba,fuska yaÉ—an haÉ—e yace "Kizo nace". A hankali nataka nazo gaban gadon natsaya yaÉ—a go yamiko hannunsa yajanyo ni nafaÉ—o jikin sa sai ya gyara min kwanciya nayi pillow da damtsen damansa, Ido ya tsuramin kana yace "Me zakije kiyi a gon Inna'r bayan ina nan". Shiru nayi batare da nace komai ba, hannu yatura cikin rigana yaci gaba da faÉ—in "Zakije faÉ—a mata abin da namiki ne?". Ido nawaro da sauri "Ok na É—auka ai zakije faÉ—a matane gobe na kara masa kaimi". baki na turo, janyoni yadaÉ—a yi jikin sa yazuro harshen sa yalaso lips É—ina,a hankali yace "To muyi bacci gobe sai ki faÉ—a mata". YafaÉ—a yana daÉ—a cakumar ababen kirjina...â˜? Washegari yana tafiya masallaci nagudu É—akin Inna a nan nayi sallar asuba É—in. Tun daga ranar nashiga wasan Æ´ar buya da shi, idan yashi go har in naji sallamar sa idan ina É—aki nane zan fita na je kitchen har sai naji alamun tafiyarsa kafin nafito, in Kuma Ina É—akin Inna ne daga naji alamun shigowar sa zan shige bayi bazan fito ba sai naji yafita.. 1 week later Yau da kuka na tashi dan kuwa yau Inna tace zata koma Dass tun da sassafe ta gama shirya kayan ta. ina zaune a gaban ta nayi tagumi hawaye na sauka a idona, yayi sallama yashigo,yadubi Inna yace.........â˜? Mommyn Twins ce *🌺HAMDAH🌺* *NA* *RASHEEDA S DIRECTOR* _(Book one)_ *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🻠https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* MARUBUCIYAR👇🻠*BA ABIN DA BAN GANI BA* *INA SANE DA HAKA* *ALFARMA* *BAZAWARA CE ITA* AND NOW👇🻠*HAMDAH* *Free page* My no 08034690723 🅿ï¸?22 "Inna kin gama shirin kuwa?". mikewa tayi tana gyara mayafin kanta tare da faÉ—in "Eh nagama". da sauri na mike hawaye naciga nazuba nace "Ayya Inna kinji". tarar numfashi na Inna tayi da faÉ—in "Bana ce miki kibari sai bikin Rabi kizoba auren nata ma ai saura mako guda ne da kwana biyu yanzu, in kika zo bikin sai kizauna kiyi bakun ta kafin ki dawo". "Babu in da zataje ko lokacin bikin yayi wacece ma Rabi ni ban san taba dan haka bazata je ba". YafaÉ—a yana duban Inna da Æ™yau. Hannu Inna tashiga tafa wa tana faÉ—in "Eh lallai ma kuwa kai mai sunan malam kafita a idona Rabi kawar tatace zakace baka santaba ko me, naga wani iko kake so karika nunamin kafini a kan yarinyar nan to ko ubanen kuma basu isaba,dan tsiya haka ranar muka tafi da ita can gidan uban ku shine kaÉ—au ko ta ka dawo da ita batare da sanina ba dan kaga namaka shiru ko, to bari kaji sai taje bikin". Fuska ya suke yace "To ai sai taje nagani". "Eh ai dama kai kafi kowa gadon Lantai iya karfin hali ba, in dai karfin hali ne to kuna kan gaba,mutum da kayan sa afishi iko da shi ni da kuÉ—ina ma tagaya min bakar magana ai gashinan kai ma kayi gado". Juyawa yayi cike da kosawa da surutun nata yasoma tafiya yana faÉ—in "Wannan kuma ku kuka sani ke da Lantai É—in,magana nake kan iko na ni ABDALLAH nace bazata jeba". "Ai kin hofi kamata yayi a canza maka sunan ma dan sunan kawai a ka baka bakaci sunan ba, dan shi mai sunan ba haka yake ba mutum gaba ki É—aya a juye". Waje yayi bai kuma bi takan taba. Dubana tayi tace "Share hawayen ki maza sai ya hanaki tafiyar na gani". mikewa nayi nashare hawaye na naÉ—au jakar kayan ta muka nufi waje muna tafe tana lallashi na tana faÉ—in "Ai dolen sa ya barki kizo". atsaye jikin motar muka taddashi direba kam yana cikin mota zaune yana jiranta a bisa umurnin sa, But É—in motar yabuÉ—e yana faÉ—in "Kawo jakar a sashi anan". yinayi kamar ban jishiba dan haushin sa nakeji da yace bazan tafi ba, na daÉ—a kawar da fuskata dama bata in da yake nake kallo ba, Inna tace "Kinci gidan ku bakijin a bin da yake faÉ—a ne bazaki kai masa ba". baki na tura na juya na mika masa jakar kai na a kasa batare da na É—ago ba dan nasan ni yake kallo, ya amshi jakar yasashi cikin motar yarufe,Inna kam tuni har tashige cikin motar hawayen da yazubo min na share kana na maso gefen da take nace "Allah ya kiyaye hanya Inna". tace "Amin ungo karÉ“i wannan kya aje kirika kashewa a hankali". murmushi nayi ina kallon 2k da ta zaro cikin kuÉ—in da Ya SALEEM ya bata take mikamin nace "Inna kibar shi ni ba abin da zan siya". tace "To shikenan" tadubi Ya SALEEM tare da faÉ—in "Allah yayi albarka ya kara arziki". Yace Amin. kana direba yatada motar wani hawaye ne yagangaro min san da motar tafara tafiya,nakai hannuna naÉ—aya nashare É—ayan kuma na É—ago ina É—aga mata har suka fice,najuya a hankali nasoma tafiya,sai ya biyoni yana faÉ—in "Ke". ju yowa nayi batare da na amsa ba, sai yarika wani ce min ke. sai kace bai san sunana ba, idan yatashi yimin mugunta yana tumurmusani yana kiran sunana haka zaiyi ta faÉ—an HAMDAH HAMDAH, baki nakuma turowa. "Ke ko da gaske kin fara zamowa kurman ce". baki na murguÉ—a, dai-dai nan wayar sa tayi kara da sauri najuya nashige ciki,a parlour na zauna kan 2str gaba É—aya jina nake kamar mara lafiya shikenan Inna tatafi,guntun hawayen idona na nashare, tare da mai da idona kan tv inda naga suke hasko wani Film mai Æ™yau. sai ganin sa nayi tsaye a gaba na da sauri na É—ago dan banga shigowar sa ba gaba É—aya hankali na nakan tv. ÆŠan rankwafo wa yayi yakamo lips É—ina da yatsunsa biyu yaÉ—an matse,da sauri narike hannun sa ina juya kai,sakin lips É—in yayi yana faÉ—in "Sai yayi jini idan kika kara burguÉ—a min su". hannu na yarfe tare da É—an turo bakin, wani irin kallo yake bina da shi,sai nayi saurin sun kuyar da kaina, ganin ya mike nayi zaton tafiya zaiyi sai gani nayi yazauna gefe na,tare da janyoni jikinsa sosai, a hankali yasoma magana yayin da yakai hannunsa yana É—aga rigana sama, "Yau she ne rabonki da Dass É—in da har kike so kije to ban Amin ce ba". Ido na waro a raina nace "Yaushi?. shikara ta uku fa yake cewa wai yaushe ne rabona da shi". "Sai kin kara wani shekaru ukun". Ido na waro dan banyi zaton maganar tafito ba. yana É—aga rigar yacusa hannunsa cikin bra yaciro ababen kirjina, da sauri ya sunkuyar da kansa yacusa cikin kirjina ya manna bakin sa kan ababen kirjina tare da yi masa wani irin zuka da tsotsa, É—ayan kuma yana matse shi da hannunsa. ba shiri na lumshe idanuna yayin da naji wani irin yarr-yarr a jikina da sauri na É—ago hannuna na cusa cikin sumar kansa tare da É—an bankaro kirjina "Ya SALEEM". nakira sunan sa ina daÉ—a cusa hannuna cikin sumar kansa, sosai ya manna bakin sa yana aikin sarrafa breast É—ina cikin bakin sa da tafin hannunsa,nan da nan naji wani irin kasala da wani irin yanayi yana saukar min, bayana na maida shi jikin kujera nayi lup inajin yan da yake yi min, shiko hakan dama yadaÉ—a bashi yadaÉ—a cusa kansa da manna bakinsa sosai. Karar buÉ—o kofar da akayi ne yasa shi zare bakinsa kan breast É—ina yaÉ—a go kansa da kyar yana mai da numfashi yayin da idanunsa suka gama sauya wa. da sauri naja riragana kasa narufe kirjina da mamaki nake kallon Aunty Na'ima da ke tsaye tana binmu da kallo wan da yafi kama da mamaki da tuhuma, aÉ“angaren Na'ima wani irin bugawa zuciyar ta keyi da sananin karfi tana jinsa kamar sai faso kirjin ta yafita,sai kuma tayi wani irin juye tana kokarin barin parlour'n dan zuwa lokacin ji take in tacigaba da tsayuwa zata iya zubewa kasa, "Da kata". yafaÉ—a yana gyara zaman sa juyowa tayi tana wani irin huci, yadube ta da kyau kana yace "meyasa kishigo batare da sallama ba ko kinyi sallamar ma miyesa baki É—an dakata kafin kishigo ba, baki gani ita in zata shigo in da muke ko tayi sallama sai ta tsaya na É—an wasu lokuta wani sa'in ma sai ance tashigo kafin ta shigo ba". cikin tsananin bakin ciki da kunar rai tace "Eh ban iya sallamar bane kasan mu gidan mu babu tarbiyya ku masu tarbiyyar ai gashinan kamakale jikin kanwarka kana akuyanci,soboda kasan muna furci kake kullawa dole ka fake da haka, mu duk family'n mu bamu yarda da wannan kazamtacciyar haÉ—in nan ba a fake da aure ana iskanci meye marabar wannan da iskan ciki". Da sauri ya dakatar da ita ta hanyar É—aga mata hannu yayi mata alama da tatafi, tace "Ai ko baka faÉ—a ba zan fita dan bazan tsaya idona yaci gaba da ganin ana ai ka baÉ—alaba". mikewa yayi cikin tsananin É“acin rai tana ganin haka tajuya da sauri tabi ta kofar da tashigo tashige cikin babban parlour, yarufa mata baya, da sauri na mike nashige bedroom cike da fargabar ganin yanayin nasu. tana isa tsakiyar parlour'n yana isota yasha gabanta rai bace yace "Ni kike cewa baÉ—ala da iskanci nake ai katawa". cikin masifa da sananin bakar kishin da ya gama rufe mata ido tace "Ni zaka muna furta karika zagawa kana zuwa kana kwakular ta, sabo da kasan muna furcin da ka kulla shi yasa tun da fari kaki mai data gida, to meye maraban abin da kake ai katawa da iskancin ka makele jikin kanwar ka kana akuyanc...." Wani irin gigitaccen mari ya É—auke ta da shi tunkan takarasa a bin da take shirin faÉ—a. dafe fuskar ta tayi cike da fargaba da da mugun tsoron ganin yan da gaba É—aya fuskarsa ta sauya, nunata da yatsa yayi cikin kakkausar murya yasoma magana "HAMDAH matatace mallakina kuma jinana!, aure mafi daraja da kima wacce nasameta cikin daraja da kima da mutun cin ta!! shi ne zaki rika dan ganta halal da haram, me zaki kira kanki ke kuma!!!!?". Baya tashiga ja ganin yana maganar yana matsota cikin sananin É“acin rai, sai tashiga kame-kame tana faÉ—in "SALEEM ni zaka mara a kan wata? ni SALEEM ni?? akan wata banzan yarin ya". sai kuma tajuya da sauri dan tasan ransa yakai kololuwa wajan É“aci karshe ita zata yabawa aya zakin ta, da sauri tayi hanyar part É—in ta... Ina tsaye a sakiyar É—aki gaba É—aya tsoro yahanani zama, da sauri na juyo jin yaturo kofar yakaraso in da nake ya janyo ni tare da rungume ne da karfe yacusani cikin jikin sa sosai, ya manna kaina da kirjin sa.shiru nayi cike da fargabar jin sautin bugun zuciyar sa,da sauri-sauri zuciyar sa ke bugawa sai daÉ—a manna kai na da kirjin nasa yake,mun jima sosai a haka, a hankali narikajin bugun zuciyar sa naraguwa a hankali a hankali har ya dai-dai ta, sai a lokacin ya sassauta rikon da yayi min sai ya cironi daga cikin jinsa sa sai ya juya yafita. numfashi na sauke nabi bayan sa da kallo har yafita. Tun da yafita ban kuma ganin sa ba sai dare ina tsaye gaban mirror fitowa ta daga wanka kenan,yaturo kofa da sallama,najuyo tare da amsa sallamar,a bakin kofar yatsaya yadubeni tare da faÉ—in "Yunwa nake ji kikawo min tea". yana faÉ—a ya juya. aÉ“angaren Na'ima tun da takoma É—aki take kukan bakin cikin da SALEEM ya cusa mata tashare hawaye tare da yin wani irin murmushi a fili ta furta "Wlh HAMDAH bazan taÉ“a barin miki SALEEM ba SALEEM nawane koda kuwa gware kukayi kukazo duniya sai na shayar da ke É—aci mafi tsanani a rayuwarki, yan da nasami SALEEM da wuya bazan taÉ“a barin wata ta sameshi cikin sauki ba, in dai kuÉ—i yana biyawa mutum bukatar sa a duniyar nan wlh sai na É“addasu domin mallakar SALEEM ni kaÉ—ai!". mikewa tayi cikin hanzari taÉ—au ko jakar kayan tsubba ce tsubba cen ta, ta zuba wani magani a tafin hannun ta tashafa shi a jikin ta tafita tanufi É—akin sa. a zaune a bakin gado tasami shi takaraso ta zauna kan doguwar kujerar da ke fuskantar gadon tana wani ciki da basewa a dole ita amma ta lai fi ranta a É“ace yake. shiko kallo É—aya yamata yakawar da kansa. Sai da nasa ka doguwar rigar bacci kana nazura hijabi naje kitchen na haÉ—o masa tea É—in kafin na fita na nufi side nashi,koda nazo kofar bedroom É—in shi sallama nayi naÉ—an tsaya kana a hankali na tura kotar, turus nayi a bakin kofar ganin ta zaune cikin É—akin "Sai ya gama sanyi kafin ki kawo min?". yafaÉ—a yana duba na, a sannu na karaso in da yake na mika masa tea É—in, Wani irin mikewa Na'ima tayi takai hannu zata bige cup É—in dai-dai nan yaÉ—aga cup É—in sai ta bige tray'n da na É—auro cup É—in a kai yafaÉ—i kasa ya tar watse. da sauri na É—aga kafana tare da yarfeshi jin wani É“ari na tray'n yafaÉ—i a kan kafana yaÉ—an cake ni har sai da yaÉ—an yi jini. A fusace yamike cikin kakkausar murya yana faÉ—in "Ke bakida hankali ne wannan wace irin hauka ne". kuka tafashe da shi cikin muryar kukan take magana "SALEEM komai ma kakirani da shi nagaji da zalintata da tauye min hakkin da kake, akan meye zata kawo maka tea bayan ina tare da kai akan wani dalila ma zata shigo É—akin nan ina ciki". Cikin tsawa yace "Ya isa!". koma ki zauna, yafaÉ—a yana nuna mata in da tatashi, zama tayi tana huci, "Kema zauna". yafaÉ—a yana dubana da kuma nunamin gefe kan kujerar da take na zauna, yayin da Na'ima ke ta ai kamin da manyan harara. gyaran murya yayi kana ya dubemu da kyau yasoma magana. "Bari na sanar muku da masaya ta bana kuma bukatar doguwar jawabi, yau na raba muku kwana kwana bibbiyu". Ya mai da kallon sa kan Na'ima da kyau yacigaba "Baki da bakin da zaki kuma cewa na tauye miki hakki kuma bana so nakara jin wani magana". Tun kafin ya karasa maganar ta caÉ“e "Wlh wannan kuma karya ne bazai taÉ“a yuwuwa ba bata isa ba wlh!". tamike fuuu tafice daga É—akin. girgiza kai kawai yayi, yayi hakan ne dan yanuna mata cewa HAMDAH ma matar sace mata mai daraja ma kuwa, kuma ita ba banza bace kamar yan da ta faÉ—a kuma zata yi abin da take tunanin ita matsayin ta yakai tayi shi,shi yasa ya nuna mata cewa HAMDAH da take yiwa kallon ita bakomai bace masayin su É—aya a yanzu ya nuna mata, wanda a baÉ—ini kuwa tuntuni ta zarce ta a komai da komai. Numfashi ya sauke yadube ni,nayi jugum gaba É—aya jikina yagama yin sanyi da lamarin matar nashi,yafahim ci hakan sai ya riko hannuna yana faÉ—in "Kwalbar bata shige cikin kafar ki bako". yafaÉ—a yana kallon kafar nawa. kai na girgiza alamar a'a, sai ya janyoni ya zaunar dani kusa da shi, kokarin tura hannunsa yake cikin rigana nayi saurin riko hannunsa cikin marairaice murya nace "Ni zan tafi naje na kwanta". hannuna yarike da É—aya hannunsa yacusa É—ayan cikin rigar yashiga wasa da ababen kirjina, a hankali yace "Anan zaki kwana zo muyi bacci". yafaÉ—a yana zare hannun sa ya haye sakiyar gadon ya janyoni na faÉ—o jikin sa, ni dai zuciya ta cike da fargaba yake dan ganin nake mahaukaciyar matar nan nasa zata kuma dawowa. É—aya É“arin zuciyar tawa kuwa tsoron kada yace zaiyi a bunnan nake, haka dai yayi ta shafani ya tsosi nan ya tsosi can, a haka mukayi bacci. Washegari yana tafiya masallaci nakoma part É—ina. Ina idar da sallah na haye gado dan jiya cikin tsoro nayi baccin bawani daÉ—in sa najiba, a cikin bacci narika jin a na shafani da kyar na iya buÉ—e idanuna dan baccin yayi min nauyi sosai nasau ke shi kan fuskar shi, fuska na kwaÉ“e "Ya SALEEM bacci nakeji". rigar jikina yakarashe cireshi daga kasa A hankali cikin sixy voice yace "Kitayani hira kafin kiyi baccin". baki na turo cike da zullumi dan yanzu nagane a binda yake cewa hira, "Ya SALEEM ni dai a'a a kwai zafi". "Yau bazai miki ba". yafaÉ—a yana kafa bakinsa kan cikina yazura harshensa cikin hudar cibiya na, a hankali yarika yin kasa da bakin sa yana daÉ—a ware kafafuna, yabuÉ—a su sosai nan ya dire tongue É—in shi cikin HQ É—ina,yarika lailaye shi wani irin zirr-zirr haka naji wani abu yana fitowa daga cikin sa "Ya SALEEM". nakira sunan sa tare da damke bedsheet da karfi ina juya kai,jikina na É“ari. da kyar yaciro kansa cikin hanzari yahaye kaina yayi min rumfa a sannu ya shige Ni,yasoma sarrafa ni nan yashiga surutan nan nasa, yauma naji zafi amma bai kai na sauran kwanakin ba,Nayi dauriya kam na Æ´an mintuna sauran a wannin kam kuka na rinka masa dan zuwa lokacin nagaji kuma sai ji nake kamar zafin na karuwa.da kyar yayi control É—in kansa bayan komai ya lafa, tare muka shiga bayi mukayi wanka abisa tursasawar sa, sai dai har muka fito ida nuna a rufe dan kunyar ganin sa a gabana ba kaya shi yahanani sakat...â˜? Bayan wasu kwanaki hakan kuwa yayi dai-dai da saura kwana biyu auren Rabi zaune nake a parlour da waya kare a kunnena muna magana da Inna murya nakuma marairaice wa a karo na uku "Allah Inna bazai barni ba in baki mishi magana ba dan Allah Inna ki kirashi ki ce yayi hakuri yabarni". da sauri na É—ago jin an zare wayar a kunnena...........â˜? Mommyn Twins ce *🌺HAMDAH🌺* *NA* *RASHEEDA S DIRECTOR* _(Book one)_ *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🻠https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* MARUBUCIYAR👇🻠*BA ABIN DA BAN GANI BA* *INA SANE DA HAKA* *ALFARMA* *BAZAWARA CE ITA* AND NOW👇🻠*HAMDAH* *Free page* My no 08034690723 🅿ï¸?23 Yazare wayar ya katse kiran tare da faÉ—in "Babu inda zaki". ji nayi kamar na saka ihu, fuska na marairaice nace "dan Allah Ya SALEEM kayi hakuri kabar ni naje". komai bai ceba sai cigaba da bina da kallon sa mai saukar min da kasala yake, kai na rausayar ina ci gaba da faÉ—in "Ya SALEEM dan Allah". nafaÉ—a ina haÉ—e hannaye na a lamun roko,zama yayi a gefena har lokacin yana rike da wayana gyara zama ta nayi ina fuskan tar sa, nakuma ma rai-rai ce fuska nayi narai-narai da ido sai ga hawaye yacika idon,hannunsa yaÉ—a go yasaka yatsarsa kasan idona a hankali yafurta "In kika sake kika barsu suka zubo to kisa a ranki shekaru ukun da nayi niyyar in kika kara zaki tafin ma nafasa". Jin abin da yafaÉ—an ma sai hawayen yakuma cika a idona kiris nake jira su zubo, shiko mikewa yayi yanufi kofa rike da wayar a hannunsa, faÉ—a wa jikin pillow'n kujerar nayi tare da fashewa da kuka cikin muryar kuka nake faÉ—in "Allah to an jima sai na koma gida abina". Murmushi yayi tare da girgiza kansa dan yaji abin da tafaÉ—a,karasa sauka daga step É—in kofar yayi a ransa yake faÉ—in "Tun da an hanata tafiya Dass to zata koma gida". kai yakuma girgizawa yana cigaba da murmushi "Har yanzu batama san menene aure ba shi gidan ko ba izini zata tafi kenan kokuma ta koma gaba É—aya". cike da shaukin yarantar ta yashige side nashi. Tun da yafita ban kuma sashi a ido na ba sai dare, ina zaune a bakin gado bayan nayi wanka nashir ya cikin doguwar rigar bacci wacce tsawon ta yaÉ—an wuce guiwa na,na mulke jikina da haÉ—in humra na Aunty Asma'u Jos mai matukar kamshin daÉ—i kamar kullum in zan kwan ta sai na shafa inason kamshin a jikina musamman in zan kwanta nafi shafa shi. nayi jigum yashigo yazauna kusa dani, waya yamika min yana faÉ—in "Amshi wayar ki wannan kakar taki tadame ni da kira". Amsar wayar nayi ina duba wa da mamaki nake juya wayar,wayace sabuwa gal ganinta kaÉ—ai ya'isa yabaka amsa basai ka tsaya tan bayar kuÉ—aÉ—en da aka zuba a ka É—auko taba,da ka ganta kasan wayace mai tsadar gaske, sosai narika juya wayar da gaba É—aya yatafi da hankalin,sai kuma naÉ—a go da sauri nace "wannan fa ba wayata bace". É—an kishin giÉ—a yayi jikin pillow tare da lumshe idanunsa a hankali yafurta "Nawaye in ba naki ba duba cikin sa mana". da sauri nakuma duban sa sai kuma namai da idanuna kan wayar a hankali nafara shiga cikin ta ina dudduba wa. Da mamaki nake kallon abubuwan da suke cikin waya ta duk gasu a cikin wannan wayar, kama daga su hotuna lambobin waya dadai sauran su,hatta hotona da ke kan fuskar wancan wayar shine a kan wannan,wani murmushi ne ya suɓɓuce min gano cewa sabuwar waya ya canza min,cike da sananin jin daÉ—i nariko hannunsa da hannayena biyu cikin murya mai nuna zallar farin ciki nace "Nagode sosai Ya SALEEM". nafaÉ—a ina daÉ—a kankame hannunsa, a hankali ya buÉ—e lumsassun idanunsa yaÉ—an zuba min su sai ya mai dasu yakuma lumshesu. A hankali nasaki hannun nasa jin wayar sa na kara hannu namika na É—auko wayar da yafi kusa da ni, kafin na É—auka kiran ta katse da alama flashin ne, na É—ago wayar ina kokarin mika masa ido na ware sosai kan wayar ganin hoto na kan screen É—in wayar,da É—an mamaki nake kallon hoton wan da na É—auka ina sanye da doguwar riga danayi rolling É—in bakin gyale fuskata tafito sosai tayi shar da ita ina dariya na É—au hoton, jin wani kiran yakuma shigo wa nayi saurin mika masa wayar, karÉ“ar wayar yayi a sannu ya buÉ—e idanunsa sai yakashe wayar gaba É—aya batare da ya duba mai kiran nasa ba, yajefa ta gefe. Niko gaba É—aya hankali na nakan sabuwar wayata, Number'n Inna nalabuÉ“u na dannan kira kokarin mikewa nake sai yayi saurin riko hannuna ya janyoni nafaÉ—o jikin sa. A hankali yabuÉ—e lumsassun idanunnan sa yasau kesu kan fuskata dake daf da nashi, yakai hannu yazare wayar da tuni har Inna ta É—auka tana sallama,ya katse ya jefa gefe fuska na kwaÉ“e na buÉ—e baki zanyi magana sai kuma nayi shiru ganin irin kallon da yake bina da shi, a sannu yamosa lips É—in sa "Zaki tayani hira?". yafaÉ—a cikin wani irin murya, shiru nayi tare da turo baki. KafaÉ—a yaÉ—aga tare da faÉ—in "Ok cigaba da zama babu in da zaki". da sauri nace "Dan Allah kayi hakuri kabarni naje". baki ya taÉ“e a hankali yafurta "Zakije". ido na waro cikin sananin farin ciki da jin daÉ—i nayunkura a jikin sa ina dariya da faÉ—in "Yauwa bari naje na fara shiri yanzu". DaÉ—a rikeni yayi sosai a jikin sa kana yace "Tsaya mana amma da sharaÉ—i kafin tafiyar". kai na gyaÉ—a cike da zakuwa ni koma menene sharaÉ—in nasa in dai zai barni naje to na amin ce. cigaba da magana yayi "Zaki tayani hira sannan bazaki yi min kuka ba idan inayi, idan kuma na zurma cikin hirata zaki barni nayi shawagi sosai har sai nayi mai isa na,in kin amin ce to gobe zaki tafi Dass in Kuma naji a kasen haka tofa bazaki ba". kai na gyÉ—a da sauri batare da tantama ko shakku kan abin da yafaÉ—a ba nace "Na amin ce". dan koma me zai ce a wannan lokacin bazan iya Musa masa ba dan tafiyar kawai nake so. Kai ya jinjina tare da faÉ—in "Ok to tashi kici abin ci tukun". da sauri na mike a jikin sa nanufi kofa nabuÉ—e nafita, wani lallausan murmushi ya sake yana shafa sajen fuskar sa yabi bayana da kallo har nafita. Kitchen na je nazubo gwaten dan kali da na girka É—azu wan da yaji busashen kifi da alaiyahu da kayan É—an-É—ano sai tashi da daddaÉ—an kamshi yake,nadawo É—akin zaune na sameshi dagashi sai boxes,kirji nane yaÉ—an buga ganin bananar sa ya turo boxes'n ya kumbura tim,jiki a sanyaye nazau na É—an nesa da shi na janyo table na É—aura plt É—in a kai, a sannu nasoma ci ina satar kallon shi, sai É—an mika yake akai-akai yatsun hannunsa kuwa ya sarkafe su guri guda yana tanÆ™washe su tare da É—an yin mikar, Jin tsoro na kokarin mamaye min zuciya sai kuma na tuna da tafiya ta da sauri na kakkaÉ“e tsoron,ina gama cin abin cin naÉ—au plt É—in na mai dashi kitchen, koda na dawo yanzu kwance na taddashi yarufe jikin sa da blanket daga cikin sa zuwa kafafun sa, bathroom nashige na wanko bakina nafito, da hannu yayi min alama da inzo, a hankali nahauro kan gado ya mika hannu ya janyoni ya kwantar da ni gefen sa, nan ya shiga bani zafafan sumba da sha fani a haka har yazare rigar jikina, cikin kankanin lokaci yagama kashe min jiki da salon sa ya saukar min da wani masha huriyar filling nan da nan na jike, tuni ya janye blanket É—in jikin sa sai san nan naga ashe ma ba ko boxes É—in a jikin sa. Yau kamfa nayi dauriya dan tafiya Dass ne ke cikin raina,duk da kuwa ina jin yanda yake shigana sosai dan ko yazurma matuka,kai kawai nake juyawa dan inajin bananar shi kamar yana taÉ“a cikin cikin na, Shiko shiga da fita kawai yake cike da zallar jin daÉ—i wacce yakasa boye ta sai da ya baiyana ta a file dan yau sanbatun sa yafi na kullum... Hannu na na cusa kan ciki na na mase da É—an karfi cikin juya kai da kokarin mai da hawayen da suka ciko a idanu nace "Wayyo Ya SALEEM cikina na gaji"....â˜? bayan ya samar wa kansa nutsuwa sai ya rungume ni tare da shere hawayen da yagangaro gefen fuskata, a hankali yafurta "Baki cika sharaÉ—in da na gindaya miki ba dan haka bazaki tafiba". ban san sanda na fashe da kukan da naketa dannewa ba,ace duk dauriyar da nayin nan duk yatashi a banza da nasani da ihu nayi ta masa, joystick É—in sa har cikin cikina nake jinsa shine zai ce bazani ba. sai na kuma kara sautin kuka na. Murmushi yayi mai sauti tare da rungume ne yana share min hawayen da faÉ—in "Ai kam yau kin kusa zamo jaruma nayi hira sosai duk da bai isheni ba baki barni nakai karshen hira na ba kika katse min, gobe idan kika tayani hira yafi nayau to ya tabbata zaki tafi". Ido na waro sai kuma na daÉ—a kara sautin kukan jin maganar sa na Æ™arshe. da sauri yahaÉ—e bakin mu sai da ya tabbatar da yatsai da kukan kafin yazare bakin sa, kallon cikin ido yayi min kana ya lumshe idon a hankali ya furta "Zaki tafi gobe idan Allah ya kai mu". Wani murmushi ne ya suÉ“uce min... Washegari da sassafe nashirya kayana nacika a kwati dam da kaya, nayi wanka nashirya tsaf,ina ta zaman jiran shigo warsa, sai wajen karfe sha 11 yashi go,ina ganin sa na mike da sauri nace "Yauwa Ya SALEEM na shirya fa". zama yayi kan kujera ya jin gina bayan sa da jikin kujerar tare da faÉ—in "Ba yanzu ba sai an jima". da sauri na kalli wayata 11 har ta gota na É—ago zan kuma magana sai ya tsare ni da ido fuska na kwaÉ“e nakoma na zauna. "Je ki kawo min tea". yafaÉ—a yana duba na. koda na kawo masa yana gama sha ya mike yafi. Sai wajen karfe 5:30 na yamma yashi go cikin shigar manyan kaya farar shadda sai sheki da kyalle da baza kamshi yake,yayi kyau sosai cikin shigar, ina zaune zuwa lokacin har na fidda rai da tafiyar har nakuma wanka na sauya kaya. duba na yayi tare da faÉ—in "Tashi mutafi ko kin fasa ne?". tun kan yarufe bakin sa namike da sauri naÉ—au gyalena da waya da side bag É—ina nasaka gyalen da sauri na isa in da akwatin yake nashiga kokarin jan yoshi. "Ina kuma zaki da wannan?". yafaÉ—a yana nuna akwatin, nace "Kaya nane fa aciki". tsayuwar sa ya gyara kana yace "Duk wannan da su zaki tafi?". kai na gyaÉ—a, bai kuma cewa wani abu ba yanufi kofa, Na janyo a kwatin nabi bayan sa,ko da muka iso gun mota da kan sa yaÉ—au akwatin yasaka cikin mota kana yazaga yashiga mazaunin direver,ina ganin ya shige nayi saurin buÉ—e É—aya gefen nashiga, yayi wa motar key muka fita a gidan. tun da muka É—au hanya bakina yakasa rufuwa sai murmushi nake, Yana tukin lokaci zuwa lokaci yake É—an juyowa ya kalleni,gaba É—aya tukin da yake baya min sauri a hankali yake tukin kamar mai tausayin titin, a sannu yajuyo yakuma dubana kana ya mai da idanunsa kan titi a hankali yafurta "Kwana nawa zakiyi ne kam?". baki na washe da sauri nace "Wata É—aya ko biyu ai Inna tace idan a kayi bikin sai na zauna nayi bakunta kafin na dawo". baki ya taÉ“e tare da girgiza kai,yamai da hankalin sa kan tukin sa sosai bai kuma cewa komai ba... Ana kiran sallar magriba muna shiga cikin garin Dass kasan cewar ba wani gudu yakeyi ba shi yasa muka É“ata lokaci a hanya. direct hanyar gidan Inna ya É—auka niko ido na baza ina ta washe baki. Muna isa ban ko jira yagama dai-dai ta parking ba da sauri,nakai hannu ina kokarin É“alle marfin motar sai na jita gam, hannuna yariko yaÉ—an kalleni, "Saurin me kike bayan an iso". fuska na marairai ce nidai alla-alla nake na naganni acikin gidan, ganin ya dai-dai ta parking É—in bai sakeni ba bai kuma buÉ—e motar ba sai na juyo nace "Ya SALEEM mushiga mana dan Allah". matse hannuna yayi cikin nasa kana a hankali yafurta "Jeki ni zanje masallaci sai nayi sallah zan shigo". To nace da sauri najanye hannuna yabuÉ—e motar nafita cikin hanzari, da É—an sassarfa nashige gidan,ina kwaÉ—a wa Inna kira. Fatu da ke sakar gida tana tarkasa kwanuka taÉ—a go tare da washe baki tana faÉ—in "Oyoyo HAMDAH". nima Oyoyn na mata da sauri nashige ciki nanufi hanyar É—akin Inna ina cigaba da faÉ—in "Inna Inna nazo". A kan sallaya na taddata tana jan carbi taÉ—a go da murmushi tana faÉ—in "Lale maraba da zuwa". dariya nayi na'isa bakin gadon ta cike da jin daÉ—in ganin ta taci gaba da faÉ—in "Yo menene am fanin tafiyar daren ko da gurin kusa nema ai kya taso da wuri". gyale da jaka da waya na na jefasu kan gadon cike da kewar É—akin nafaÉ—a saman gadon nata. Nace "Inna bafa ni kaÉ—ai bace da Ya SALEEM muka zo". baki Inna ta mara tace "Shi wannan ai naga alama tafiyar dare tafi masa daÉ—i baza a taso ido na naganin ido a zoba sai dare tukun yaÉ—au hanya, dake shima halin nashi duhu gare shi yo mutum baka taÉ“a gane al'kiblar sa mutum a bauÉ—e haka shi yasa tafiyar duhun bata damin shi". Murmushi nayi Ni kai na halin Ya SALEEM yana bani mamaki nakan rasa gare shi wani irin mutum ne komai nasa daban. Mikewa nayi nashiga bayi nayi wan ka tare da auro al'wala zanin kayan da na tuÉ“e na É—aura, nafito gabatar ba tar da sallar magriba na É—aura da sallar Isha da yanzu a kashiga. koda na idar gyale na nasaka a kaina na rufe jikina sabo da kaya na nabarshi cikin motar kuma nasan ko naje gun motar ma a kulle take. parlour muka dawo muka yada zangon mu, in da Fatu tashigo da kulolin abinci da ta girka,nan ta zauna muka cigaba da hira. Sai wajen karfe 8:30 Ya SALEEM yashigo, bayan sun gaisa da Inna yamike, Inna tadube shi ganin na shirin barin parlour'n tace "Kai mai sunan malam zauna kaci abin ci mana". kofa yanufa tare da faÉ—in "Nakoshi". da sauri na mike nace "Ya SALEEM kayana a mota zan É—auka". waje yayi batare da yace komai ba ganin haka yasani bin bayan sa da sauri,ina fita na hango sa jikin kofar side É—in sa na cikin gidan ya zura key yabuÉ—e yashige ciki, da sauri na nufi gun koda nashiga cikin parlour'n baya ciki dan haka nanufi kofar bedroom na tura na shi, nan ma baya nan É—an tsayuwa nayi zuwa can naji motsin ruwa a bayi. numfashi na sauke nabi É—akin da kallo a gyari tsaf kamar a kwai wan da ke rayuwa a cikin sa, wannan ai kin Inna kenan dan ko da da nake gidan duk sati sai tasa an buÉ—e side É—in mun share, haka zanyi ta mita nace ba mai kwana ciki tasa mutane suta wahala shida yakan fi watanni nawa ma bai zoba. Ina nan tsaye yafito É—aure da towel a kugun, sa kai na langwaÉ“ar gefe "Ya SALEEM kayana a mota nayi wanka ban sa kaya bafa kabani key na É—au ko jakar". ido yaÉ—an tsuramin sai ya zauna bakin gado ya janyo É—an ma dai-dai cin jaka dake kan gadon yabuÉ—e,ido na waro ganin yazaro doguwar rigar bacci na da jallabiya da boxes É—in sa, mamaki ne ya kamani taya akayi kayana yazo cikin jakarsa ban idda tunani na ba yakuma ciro Wani riga da siket É—ina na les haÉ—e da gyale da bra da pant,ya ajiyesu gefe kana yaÉ—au rigar baccin ya mika min yana faÉ—in "KarÉ“i kisa, wannan shi zakisa gobe". yafaÉ—a yana nuna kayan da ya ajesu gefe, tsayuwa na yi ina kallon sa da mamaki batare da na amshi rigar ba, hannuna yariko yazau nar dani gefen sa,yagyara zaman sa yazamo muna fuskantar juna,ya janye gyalen kai na ya ajeshi gefe,kana ya kunce zanin da ke É—aure a kirjina yayi kasa dashi, Ido ya tsurawa ababen kirjina a sannu ya kai hannunsa kan su yashafasu, kana yaÉ—a go rigar a hankali yasoma samin koda yasaka min, sai ya mike ya É—au boxes É—in shi ya saka kana ya haye gadon tare da janyoni na kwanta gefen sa. ya zura hannunsa cikin bra'n rigar yaciro ababen kirjina, yana É—an shafasu,ganin salon nasa yafara sauya wa sai nayi saurin kai hannuna kan cikina na shafa tare da faÉ—in "Wash yunwa nake ji". É—an sakai ta abun da yake yayi yaÉ—an É—ago yana kallon fuskata kana a sannu ya mosa lips É—in sa "Bakici abinci ba?". yafaÉ—a yana shafa cikina, kai na gyaÉ—a da sauri "Ok zo kici". yafaÉ—a yana mikewa tare da É—agoni ya sauko a gadon,wata laida mai É—an girma dake kan bedside ya É—auka kana ya zauna kasa kan carpet yabuÉ—e laidar yashiga fiddo da kayan ciki, gasheshshiyar kazace wacce taji gashi na musamman tasha kayan É—anÉ—ano da na kamshi,sai drinks har kala biyar. ya dubeni kana yace "Zo kice". fuska na É—an kwaÉ“e dan banso ace akwai wani abun ci a É—akin ba dan tanan ne zan sami hanyar guduwa, A hankali nazamo bakin gadon nasauko nazauna gaban sa tare da tanÆ™washe kafafuna kamar yadda naga yayi,yagar naman yayi yakai bakin sa tare da yi min a lama da ido,a sannu nakai hannu nasoma ciki,ban wani ci mai yawaba nazare hannu na dan akoshe nake, ido yaÉ—an zubamin kana yace "Ci mana". da sauri nace "La na mance É—azu Ummi ta kirani ina sallah nakuma mance da na idar ban bi kiran ba, bari naje na É—auko wayar". nan ma idon yatsura min kana ya gyaÉ—a kansa a hankali, da sauri na mike naÉ—au gyalena na rufa kaina nafita nanufi sashin Inna da sauri. Direct É—akin Inna na shige a kwance na tadda ta tuni har tayi bacci numfashi nasauke a hankali nahaye gadon na É—au wayata nakashe ta gaba É—aya na kwanta... washegari da asuba ana sallah a masallaci nafito na nufi É—akin sa dan nasan yanzu yana masallaci, kayan da yacire min jiya yace shi zan sa yau naÉ—au ka nafito da sauri nakoma sashin Inna... da misalin karfe 11 tuni nayi wanka nashirya cikin kayan muna zaune a parlour yashigo, sanye yake da kananun kaya wandon jeans da t-shirt yellow, yana shiga parlour'n ya baibaye da kamshin sa, shaÆ™ar kamshin nayi tare da lumshe idanuna nakuma buÉ—e su kamshin Ya SALEEM a kwai daÉ—i. É—agowa nayi bayan sun gama gaisawa da Inna,ina É—agowa na sinci idanunsa a kaina, "Ina kwana Ya SALEEM". nafa ina janye idanunna a kanshi dan bana iya jurar kallon nan nasa mai sani narika jin wasu abubuwa suna tsargamin a cikin jiki sai naji duk kasala ta rufeni. ya amsa gaisuwar yana mike wa tsaye,bayan ya fita da É—an jimawa kaÉ—an muka fito da Inna dan dama ita nake jira tun É—azu tace na jira ta mutafi gidan su Rabi tare da natafi tun É—azu,ko da muka fito banga motarsa ba "Ko ina yaje?". nayi tan bayar a raina. Muna tafe muna hira da Inna duk wan da muka haÉ—u da shi in har yasan ni ko Inna sai ya tsaya yayaba girma da kyan da na kara, har muka iso gidan wan da yacika da Æ´an biki tam, Maman Rabi na ganin mu tataso daga cikin mutanen da suke zaune tatare mu tana faÉ—in "A'a wanake gani haka an ya HAMDAH ce ko kama ce". murmushi nayi tare da faÉ—in "Ina yini Mama". da gudu Rabi dake cikin É—aki da kawayen ta tafito tana faÉ—in "Mama HAMDAH naji kamar kikace". da sauri na juyo jin muryar ta ai ko da gudu tataho in da muke muka rungume juna cike da kewar juna muna dariya. gaba É—aya idon jama'a yadawo kanmu wan da suka sanni kowa sai yabawa da san barka suke, Rabi tajanyo hannuna muka shige É—aki in da kawayen ta suke, mutane biyu na sani acikin su suma dan Æ´an unguwar mu ne dan ni tun tasowa ta kawata É—aya ce itace Rabi'n, Nan muka shiga hirar yaushe gamo acikin hirar nake tanbayan ta yaya lambun Baba na lambu, dariya duk musa saka na tuno da baya, tace "Yana nan ko jiya ma a lambun sa muka tsiyo kayan miya, nace "Allah sarki in sha Allah kafin na koma zanje na gaida shi"...â˜? Bayan sallah juma'a aka É—aura auren Rabi da angonta muna tare da ita dan taki masawa ko nan da can abin cima tare mukaci, da sauri na É—au jakata dake gefe na na zuge zip É—in sa nazaro wayata da na ji yana ringing, ganin mai kiran nawa sai nayi saurin picking na call É—in na kara wayar a kunnena tare da yin sallama, daga cikin wayar ya amsa yana faÉ—in "Kina ina?". nace "Ina gidan su Rabi". "Ok zo". yafaÉ—a tare da kashe wayar,wayar na mai da cikin jaka na dubi Rabi nace "Ina zuwa bari naje na dawo". tace "To kidawo da wuri fa". to nace tare da mikewa nafita a É—akin,can na hango Inna zaune cikin jama'a anata hira, da hannu nayi mata alama da zanje na dawo. koda na fita a gidan a hankali nake tafiya inata É—an kalle-kallen wasu guraren da suka sauya cike da nishaÉ—i da son garin, "HAMDAH yaushe a gari". da sauri na waigo in da naji an kiranin, baki na washe nace "Na am Auwalu ya kasuwa". "Lafiya lau yaushe a garin HAMDAH?". murmushi nayi tare da faÉ—in "Jiya". yace "Ah lallai sannun ki da zuwa". Nace Yauwa, har zan juya yace "Tsaya ki karÉ“i mangoro an ya zaki iya shama kuwa?". yafaÉ—a yana zuba mangoron cikin laida Dariya nayi da faÉ—in "Me zai hana". Shima dariyar yayi yamiko min laidar na amsa tare da yi masa godiya. Auwalu wani É—an matashi ne É—an layin mune tun tuni gurin zaman sa kenan yana sana'ar sai da mangoro akan teburi. Ina juyowa muka haÉ—a ido da Ya SALEEM a kofar gida yana jingine jikin mota ya harÉ—e kafafun sa,ida nunsa a kaina kasan cewar babu nisa sakanin mu, a hankali na karaso in da yake,wani irin kallo ya watsa min fuskarsa a É—aure tamau cikin kakkausar murya yace "Wane ne shi!". yafaÉ—a cikin É—an É—aga murya,kai na sun kuyar dan yanayin nasa yaban tsoro,wani tsawa ya buga min bashiri na É—ago a firgice nashiga ja da baya nashige cikin get a matukar tsorace ganin yabiyo ni murya na rawa nace "Sunan sa Auwalu a..." damko hannuna yayi da karfi wan da hakan yahana ni karasa ragowar abin da zan faÉ—a,ya fizge laidar da Auwalu yazuba min mangoro ciki yayi wurgi dashi suka wase a kasa,cikin kakkausar murya yace "Sabo da hakan kika dage sai kinzo garin ko!". kai nashiga girgizawa a matukar tsorace, ya janyo ni muka fito yabuÉ—e mota yatura ni ciki,tare da mai da murfin yarufe da karfe,yajuya a fusace yanufi in da Auwalu yake zaune gurin sana'ar sa, yana isa yabuga teburin sa tare da nuna masa hannu ya soma magana sai dai daga in da nake banajin abin da yake faÉ—a, da sauri Auwalu'n ya mike tare da haÉ—e hannayen sa alamun roko shima yana magana, Ya SALEEM É—in kuwa sosai yake magana da kaÉ—a yatsarsa alamun gargadi, yayin da Auwalu keyi kamar zai durkusa a kasa, yajuyo a fusace yanufo in da motar take, rumtse idanuna nayi da karfi a file na furta "To me yake nufi?". jin yan da yashi ga cikin motar ya mai da murfin yarufe da karfi ne yasani buÉ—e ida nuna cikin hanzare, yayi wa motar key yafige ta da gudu. wani irin waro ido nayi ganin yaÉ—au hanyar fita daga layin unguwar, ban kara tsinkewa ba sai da naga yafita yahau babban titi, a kiÉ—ime ganin hanyar komawa Bauchi ya É—auka da karfi na furta "Dan Allah Ya SALEEM kada ka komar da ni wlh mangoro kaÉ—ai ya bani kuma ka zubar da shi dan Allah kada ka mai dani". wani kallo ya wasa min tare da kara gudun motar, numfashi naja da karfi jin kuka nason kwace min idanuna na rumtse da karfi tare da maida kukan ciki nasoma yin sa cikin zuciya... Ban buÉ—e ida nuna ba har sai da naji maganar mai gadin gidan sa,idanuna sunyi jajir koda cewa babu É—igon hawayen da ya É—iga a cikin su,amma sai na kwammace da ma zuban sukayi wata kila naji sassaucin abun da nake ji a zuciya ta, yana dai-dai ta parking na fito a cikin motar da sauri na isa bakin kofar part É—i na nazura key nabuÉ—e nashiga, direct bedroom na shige nazube kan gado tare da sakin wani kuka mai suma rai". Bayan ta yabi da kallo har tashige ciki, numfashi ya sauke a hankali ya koma jikin sit yakwanta tare da lumshe idanunsa... Ranar nayi kuka kamar raina zai fita har sai da zazzaÉ“i ya rufeni. da kyar na mike jin ana kiran sallar magriba dan ko la'asar banyi ba, bayan nayi sallar akan sallayar na kwan ta dan inajin zazzaÉ“in sosai ko da Isha yayi a daddafe nagaba tar namike na É—au jakar da wayana ke cike tun É—azu nake tajin ringing É—in wayar nabuÉ—e wardrobe nasaka jakar a ciki narufe nadawo na kwan ta kan gado. A É“angaren Ya SALEEM kuwa ranar yasha kira gun Inna da tagane basa ma garin gaba É—aya gashi tayi ta kiran wayan HAMDAH ba a É—auka,masifa tayi ta mishi har tace zatazo har Bauchi'n ta sameshi tun da bakar zuciyar tashi ce tamasa,daga karshe ma yadai na É—aukar wayan ta,sai ta haÉ—a shi da Abbu yakira sa yayi masa faÉ—a da tan bayar sa dalilin da yasa shi É—auko HAMDAH yadawo da ita batare da sanin Inna'r ba kuma akwana É—aya da tayi a garin. sai cewa yayi kiran gaggawa ne aka yi masa daga Abuja kuma yanaso su tafi tare shi yasa. Washegari ina zaune a bakin gado wanka nake so nashiga amma nakasa mikewa sabo da jirin da nake ji, yaturo kofa ya shigo kallo É—aya na masa na kau da kai,a sannu ya karaso in da nake nazauna kusa dani yamiko hannu yana kokarin ruko hannuna,nayi saurin matsawa gefe namike da kyar,ido yaÉ—an tsuramin a sannu ya mike tsaye yamika hannu yasau keshi gefen wuya na, da sauri yaÉ—an waro ido jin jikina zafi rau, baya nashiga ja da sauri na shige cikin bathroom na Mai da kofar na rufe tare da murza key nazame kasan bayin na zauna ina mai da numfashi, cikin hanzari ya iso bakin kofar yashiga bubbuga wa yana faÉ—in "Ke kibuÉ—e baki da hankali ne bakiji jikin ki da zazzaÉ“i ba". ina jinsa yayi ta babbuga kofar har ya gaji dan kansa yafita, da kyar namike na lallaÉ“a nayi wanka nafito a daddafe, na je na kulle kofar bedroom nazo na ciro doguwar riga mara nau yi na saka da kyar nazura hijabi naja durowa na saka hannu nazaro kuÉ—i ban ma san nawa na ciro ba nanufi kofa na buÉ—e nafita,nafito daga side É—in gaba É—aya nanufi get a hankali nake É—aga kafata yayin da nake jin wani irin mugun jiri na É—iba na, a sannu narika tafiyar wan da kafata kawai nake É—aga wa bana ma sanin in da nake saka kafar wani fizga jirin yayi min natafi luuu zan faÉ—i............â˜? *Kuyi hakuri na rashin jina kwana biyu da bakuyi ba a bubuwan ne sai a hankali*🤦ðŸ»â€â™€ï¸? Mommyn Twins ce *🌺HAMDAH🌺* *NA* *RASHEEDA S DIRECTOR* _(Book one)_ *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🻠https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* MARUBUCIYAR👇🻠*BA ABIN DA BAN GANI BA* *INA SANE DA HAKA* *ALFARMA* *BAZAWARA CE ITA* AND NOW👇🻠*HAMDAH* *Free page* My no 08034690723 🅿ï¸?24 Sai na yi saurin rike karafunan da aka zagaye wasu Flaw's da suke daf da bakin get,najin gina kai na ina mai da numfashi, sai da na É—an tsaya naÉ—an mintoti kana a hankali na mike nasoma tafiya, ina jin mai gadi yana faÉ—in "A dawo lafiya Hajiya". ban amsa shiba na yi waje. A hankali na haura gefen titi na tsaya dan jiran mai a daidai ta, ina haurawa motar sa tana yanko kwana da sauri na juya ina kokarin barin gurin yasha gaba na da motar,ganin ya tsaida motar sai na juya da sauri,cikin hanzari yabuÉ—e motar ya fito ya nufo ni yana faÉ—in "Ke ina zaki je me ya fito da ke daga gidan". kai na na kawar gefe ganin yasha gabana da sauri na dafe kai na da ke masanan cin sara min,hannuna yariko yana cigaba da faÉ—in "Ina zakije ke bakiji da zazzaÉ“i jikin kiba". fizge hannun nashiga kokarin yi amma nakasa sai kawai nasaki kuka ina rike da kai na da hannu na É—aya. Cincibata yayi gaba É—aya yayi gun motar dani yabuÉ—e yasaka ni ciki ya mai da marfin ya rufe yazaga gefen direver yashiga yatada motar, a hankali na mai da kaina jikin sit ina cigaba da kukan, Wani asibiti dake nan cikin GRA yanufa asibitin mace ce,muna isa yafito yazaga gefen da nake ya mika hannu zai É—auke ni hannun na yarfe cikin muryar kuka nace "Ni kabarni". ido yaÉ—an tsuramin kana a hankali yace "To sauko muje a duba ki". yafaÉ—a yana ruko hannuna,kai na kawar a hankali na zuro kafafuna kasa namike kasan cewar yana tsaye a bakin kofar hakan yasa na aje kafafuna daf da nashi koda na miken kuwa sai da jikina ya mannu da nashi, ina dai-dai ta tsayuwa ta na janye hannuna daga rukon da yayi min namasa gefe, da sauri yakuma ruko hannuna ganin yan da nayi baya tare da dafe kaina dake mugun sara min na rumtse idanuna da karfi. Yana rike da hannuna muka shiga cikin asibitin muna shiga direct office É—in likitar yanufa yayi knocking É—in kofar,zuwa can wata nurse ta buÉ—o kofar dasauri taÉ—an rusuna tare da faÉ—in "Good morning sir". "Morning". yafaÉ—a a takai ce,da sauri tayi baya tare da buÉ—e kofar gaba É—aya,ya janyoni muka shiga,Dr Maryam babbar mata ce dan takusa kai Ummi na, da sauri taÉ—a go da murmushi É—auke a kan fuskar ta tana faÉ—in "Barka oga SALEEM". kujerar da ke fuskantar ta tanuna tana faÉ—in "Bismillah". kafaÉ—una ya rike ya zaurar da ni kana shikuma yazauna kan wani kujerar da ke gefe,wani gaisuwar ta shiga yi masa kana ta É—aura da faÉ—in "Itace mara lafiyar? Amma dai kanwar ka ce ga kamanni hancin ku iri É—aya". Eh yace a takai ce. tamai da duban ta gare ni "Ya da hawaye bakison zuwa asibitin ne?". tayi maganar da murmushi komai ban ceba sai ci gaba da masar Æ™walla nake, tace "To me ke damin ki?". baki na turo nace "Kai na ke ciwo". "Bayan shifa?". nace "Babu". Dubana takuma yi kana tace "Akwai zazzaÉ“i a jikin ki ga idon ki ya nuna ya kikeji a cikin jikin na ki?". "Ni bana jin komai". Tanbayoyi tarika yimin amsar dai É—aya nake bata wani ma shiru nake daga bisani tadubi Ya SALEEM tace za'ayi min test za a kuma É—auramin drip ko a gida ne dan naji daÉ—in jikin sosai, kuka na fashe dashi ina faÉ—in "Allah ni baza a samin ba kuma gida zan tafi". na meke tsaye da sauri ya mike tare da yimin tsawa, Dr Maryam tace "A'a kyale ta bari kawai ayi mata allura na saukar da zazzaÉ“in sai kuma magani". ta dubi nurse É—in da ke tsaye a gefen ta tace ta haÉ—a allura,kana ita kuma ta yawo takar da taÉ—anyi rubuce rubucen ta tamika masa, nan da nan nurse É—in ta haÉ—a allurar ta mika mata da kan ta tayi min,tace nazauna naÉ—an huta sabo da allurar,na zauna tare da lumshi idanuna, murmushi Dr Maryam tayi tace "Ya sunan ta zaka bawa Faisal É—ina ita dan halinsu É—aya shima da yake na miji baya son zuwa asibiti in bayajin daÉ—i sai nayi da gaske a gidan ma kafin na dubashi". nan da nan annurin kan fuskar Ya SALEEM ya É—au ke ya tamke fuska tamau, kuÉ—i ya zaro ya aje mata kan table É—in gaban ta tayi ta masa godiya,kana tace ya baiwa nurse É—in takardar ya mika mata tafita zuwa can tadawo rike da laidar magani tamika masa, A hankali na buÉ—e idanuna jin bacci nason É—auka ta azaunen, Dr tace "Zaku iya tafiya Allah ya sauwaka". Amin yace har lokacin fuskar sa babu annuri,namike a hankali yana biye da ni muka fito,koda muka fito hanyar fita daga asibitin na É—auka dan banaji zan iya komawa motar sa, "Ke ina kuma zakije?". ban kulashi ba nacigaba da tafiya ta, cak yaÉ—aga ni yayi cikin mota dani kunya kamar nanisa dan ga mutane da yawa a gon,yashiga motar shima yaja muka fita daga cikin asibitin,ganin ya É—au hanyar gidan sa,da sauri na dubesa cikin zubda Æ™walla nace "Nifa gida zan tafi ka sauke ni a nan na tari mai a dai-dai ta". da sauri ya juyo ya kalleni sai kuma ya mai da idon sa kan titi, dai-dai lokacin da yake yanko kwanar da zata sadashi da gidan shi,batare da yace komai ba,muna isa bakin get yayi hon mai gadi ya wangale masa get a sannu ya isa cikin parking space ya paka motar kusan a tare muka fito yazago gefen da nake cikin suke fuska yadube ni da kyau yace "Idan kika kuskura kika sake sa kafa da sunan fita a cikin gidan nan ranki sai ya É“aci,oya wuce ki shiga ciki." Da sauri na juya tare da fashewa da kuka na toshe bakina da tafin hannuna nanufi ciki da gudu. Hannunsa ya cusa cikin sumar kansa tare da furzar da iska daga bakin sa a sannu yasoma tafiya hanyar side É—in sa. Koda nashigo a kan gado na zube nayi kuka mai isata har bacci ya É—au keni. sai bayan azahar na farka sosai naji zazzaÉ“in da ciwon kan yasauka, nayi sallah kana na naje kitchen nakirka abinci mai sauki, Ina zaune a parlour ina cin abin cin yashigo da sallama,acan kasan wuya na amsa sallamar batare da na É—ago ba naci gaba da cin abinci na,a sannu yakara so cikin parlour'n yazauna gefe na tare da saka hannunsa a kirji na yatura cikin rigata ta sama yana kokarin cafko ababen kirjina, da sauri na yunkura zan mike yayi saurin riko ni ya mai dani kana ya daÉ—a cusa hannun nasa ya cafko ababen kirjina, kiciniyar kwatan kai na nashiga yi amma na kasa,jin kuka na kokarin kwace min da sauri na danne kukan,wasa da breast É—ina yake yayin da ida nunsa ke kan suskata a hankali ya furta "Ke ki nutsu magani zaki sha". Kai na juya sai kawai na fashe da kuka ina faÉ—in "Ni bazan shaba karabu da ni". nafaÉ—a cikin matsanancin kuka, sai nafizge daga rukon da yayi min namike a guje nayi cikin bedroom narufo kofar da key. Ko da dare yayi haka yazo yayi ta bubbuga kofar cikin muryar faÉ—a yake faÉ—in nabuÉ—e,ina jin sa nayi masa banza. Tun daga ranar na dawo zaman É—aki ko parlour bana fita, in kaga na fito naji fitar sane shima É—in sai na tabbatar, dan da zarar naji karar mota zan zo jikin window na leka in na tabbatar da shi É—in ne yafita to zan fito nagirka abin da zanci na koma....â˜? Yau kimanin biyar kenan kullum sai yazo haka zai gama tsayuwar sa yatafi bazan ko tanka shiba, tun idan yazo yana yimin magana cikin tsawa da faÉ—a har ya dawo yin muryar lallaÉ“i... Yau yana tashi daga offece state locos yanufa part É—in Mamie yafara zuwa ya gai sheta kafin ya wuce part É—in Ummi, kamar ko da yaushe bayan sun gaisa taje takawo masa abinci yana ci suna É—an taÉ“a hira har ya kammala,cikin hirar tasu Ummi ke cea "Ya zaman iyalen naka? ka daure ka kwatanta a dalci kada ka dubi dan gan takar da ke sakanin É—ayan su, kai dai ka kwatanta adalci saka nin su Allah ya taya ka ruko ya baku zaman lafiya." "Amin." yace tare da gyara zaman sa ya kalli agogon da ke É—aure a hannunsa, kana yaÉ—an muskuta tare da É—an sosa bayan keyar sa kansa a kasa yasoma magana "Ummi bata da lafiya kuma takulle kanta taki shan magani". Da mamaki Ummi ta zuba masa ido idan ta fahimci in da maganar nasa ta doso to HAMDAH yake nufi, cike da mamakin tace "Wafa HAMDAH ce ta kulle kanta?". Kai ya gyaÉ—a alamar Eh. É—an shiru tayi tana nazarin maganar nasa da yabata shi a dunkule,abin ka da babba nan da nan tayi wa maganar nasa wasali,da sauri takuma cewa "Sai ka zuba mata ido ta rufe maka kofa SALEEM?". Ummi tayi maganar da mamaki, Murmushi yayi kana ya mike yana faÉ—in "Ummi kinsan bata son magani, ta buya wa magani ne". Baki Ummi ta buÉ—e tana binsa da ido yayi mata sallama ya tafi. numfashi ta sauke tare da jinjina kai, taÉ—au wayar ta ta laluÉ“o Number'n HAMDAH...â˜? Ina tsaye jikin wardrobe ina ciro kayan da zan sa najiyo karar wayata da na kulle cikin wardrobe tun ranar da ya dawo dani dana jefa jakar da wayan ke ciki cikin wardrobe, kullum sai naji wayan na ringing sau ba adadi haka zai gama ringing É—in masu kiran su gaji su hakura kullum kuma haryau, É—an kallon gefen da wayar ke ciki nayi sai kuma na kawar da kaina naciga da abin da nake, kirar ta katse wani yakuma shigowa, A hankali na matso É—aya É“arin wardrobe É—in na buÉ—e naciro jakar da wayan take ciki,na buÉ—e na ciro wayar,ido na É—an waro ganin tulin missed call É—in koda na buÉ—e sai naga kusan duka kiran Ya SALEEM ne sai Inna da Aunty Rafee'at sai kuma na yanzu Ummi na, kokarin bin kiran Ummi'n nake sai ga wani kiran yakuma shigowa, baya nayi na zauna bakin gado na É—aga kiran tare da sallama, daga É“angaren Ummi ta amsa sallamar, ina kokarin gaishe ta tada katar da ni da faÉ—in "Ke HAMDAH wai nikam yaushe ne zakiyi hankali ne kam a rayuwar ki, dan iya shege zaki kama kirufe masa kofa bakida hankali ne mijin naki zaki rufewa kofa". jin yanda Ummi ta dage take ta faÉ—a da sauri nace "Ummi kitsaya kiji ba.." da sauri ta dakatar dani "Bana son jin komai dan ban tanbaye kiba, ke kinsan girman laifin da kika ai kata kuwa? da mijin naki kike fushi dan baki da hankali, to ina mai tabbatar miki yanzu-yanzu kitashi kije kini mi yafiyan sa,kuma wlh na sake jin kwatankwacin irin haka yasa ke faruwa sai nayi mugun saÉ“a miki,kuma sai na sanar wa Abba'n ku abun da ke faruwa tun da ke har yanzu bakida hankali, Har SALEEM ya buÉ—i baki yafaÉ—i abin da ke faruwa a gidan sa ai abun yakai ya kawo,waya san kalar abun da kike ai katawa ma wannan É—in ma Allah ne yaso na sani,ai da barin ki da ciwon ki yayi kije can kita fama har ana bin ki a kan inganta lafiyar ki kinai wa mutane tsiya,Allah yasa ki kure shi ya tattakaki, Kuma ina mai umurtar ki yanzu kitashi kije ki bashi hakuri, kina jina dai ko?". Baki na turo tare da faÉ—in "to". takashe wayar, Wayar na jefata kan gado na mike ina cigaba da tura baki a fili nake faÉ—in "Ai da Inna ce bazata taÉ“a goyon bayan shi ba." Ƙwafa nayi naje na É—au sallaya na shin fiÉ—a da ma da al'wala ta nagabatar da sallar magriba da yanzu a ka kira,koda na idar naÉ—au kayan da naciro riga da sket na material nasa ka,kana na isa gaban mirror na É—an murza pauda a fuska ta sai man lips da na shafa,kana na feshe jikina da turare na É—au gyale na yafa a kai na a hankali na nufi kofa nabuÉ—e na fita, sai dai har lokacin bakina ature in badun ina tsoron kada Ummi ta faÉ—a wa Abba ba da bazan taÉ“a buÉ—e kofar ba bare har naje na bashi hakuri,sai dai in zai É“alla kofar yazo ya kasheni karshen duka. A hankali nake tafiyar har na isa kofar side É—in shi, na shiga a can kasan wuya nayi sallama, shiru parlour'n babu kowa tsayuwa nayi cikin parlour'n naÉ—an mintuna kana a sannu na tufi kofar bedroom É—in shi a hankali nayi knocking naÉ—an tsaya kaÉ—an sai na tura kofar na kusa kai na ciki, Yana tsaye rike da waya a hannunsa yana latsawa single da 3qtr ne a jikinsa kallo É—aya nayi masa nayi saurin sun kuyar da kai na kasa jin gaban kirji na ya buga tuno yan da yayi ta bubbuga kofa yana faÉ—in nabuÉ—e nayi masa banza, sai dai har na shigo na mai da kofar na rufe bai É—ago ba ida nun sa na kan waya, tsayuwa ta na gyara daga nan bakin kofar,a hankali murya can kasa nace "Kayi hakuri". sai a lokacin ya É—ago kan sa ya............â˜? *Sai hakuri fa*🤦ðŸ»â€â™€ï¸? Mommyn Twin ce *🌺HAMDAH🌺* *NA* *RASHEEDA S DIRECTOR* _(Book one)_ *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🻠https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* MARUBUCIYAR👇🻠*BA ABIN DA BAN GANI BA* *INA SANE DA HAKA* *ALFARMA* *BAZAWARA CE ITA* AND NOW👇🻠*HAMDAH* *Free page* My no 08034690723 🅿ï¸?25 *MASHA ALLAH* *JIYA AN SALLAME MU MUN DAWO GIDA JIKI DA SAUKI SOSAI GASHI HAR YAU NASAMU SUKUNIN YIN TYPING* *HAKIKA MASOYA NA INA MAI DAÆŠA MIKA MUKU GODIYA TA KAN ADDU'AR KU A KAN ÆŠANA, NAGODE NAGODE SOSAI ALLAH YABAR KAUNA DA SOYAYYA TABBAS KUN NUNAMIN TSANTSAR KAUNA KO A IYA KIRAN WAYA DA MESSAGE KAÆŠAI NASAN ANA MUGUN TARE. I LOVE YOU ALL MY FAN'S*🥰ðŸ˜ðŸ’” *Sadau karwa gare ki* *Aysha Aliyu Garkuwa*🥰 *Zama da ke karin ilimi*😠Ya kalleni sai ya kuma mai da ida nuna sa kan wayar,yacigaba da latsawa,É—agowa nayi na kuma duban sa,cike da fargaba sai kuma na turo baki nakuma yin kasa da kaina, Ina bashi hakuri yayi min banza, Sosai ya mai da hankali sa kan wayar kana zuwa can ya a je wayar kan gado,ya juyo ya zuba min ido a hankali yasoma takowa yawuce ni zatona bathroom zai shiga sai ji nayi ya murza key'n kofa,da sauri na É—ago kaina batare da najuyo ba, a hankali yajuyo a sannu ya tako ya tsaya daf da ni ta bayana, ya É—ago hannayen sa ya sauke su kan kafaÉ—una a hankali ya zame gyalen kaina yafaÉ—i kasa,hannunsa É—a ya yazuroshi daga kafaÉ—a na zuwa kirjina yazagaye ni tare da mannan bayana da jikinsa sosai,yasa ka kansa ta gefen wuya na ya manna hancinsa yana shinshinar wuyan nawa a hankali yarika tafiya yana yin sama da kansa yadire bakin sa sai tin kunnena, a hankali yaÉ—an hura min iska cikin kunne, lips É—in sa ya maso a sannu ya furta "Haka ake bada hakurin?". baki na É—an turo to wani irin hakuri yake so na bashi. a hankali ya zura harshen sa cikin kunne na, Numfashi naja da É—an karfi jin yan da yake juya harshen sa cikin kunne na,yayin da hannun sa ke zagaye da kirjina É—aya hannunsa kuwa a sannu yarika tafiya da shi jikin hannuna tun daga kafaÉ—a ta yana É—an mammatse shi har yayi kasa, sai yasau keshi saman cikina yacusa hannun sa cikin riga ta yana shafa cikin, da zura yatsar sa cikin hudar cibiya ta,a hankali na kai hannuna kan nashi da ke saman cikina naÉ—an matse hannun nasa na É—an ja numfashi jin irin salon da yake ai kamin. a hankali ya shiga zare harshen sa cikin wani irin salo da sai da yasa na lumshe idanuna tare da kuma buÉ—e su nakuma jan numfashi da É—an karfe,yana zare harshen sum batar gefen fuskata yarika yi yana yin sama da kasa da bakin sa yana É—an manna hancin sa da gogashi jikin funskata. A sannu ya zare É—an Æ™walin kai na tare da rimbom É—in da na tufke gashi na da shi gashin ya zubo kafaÉ—a ta, fuskarsa ya cusa jikin gashin tare da shaÆ™ar kamshin da ke tashi daga jikin gashin, a sannu ya kai hannun ya É—an jan ye gashin yacusa fuskarsa sa ta gefen wuyana, a sannu ya É—ago hannunsa duka yariko kafaÉ—u na yajuyo ni ta gaba tare da mannani da jikin sa, A hankali yashiga motsa lips É—in sa murya kamar mai jin bacci yasoma magana "Meyasa kika nesan ta kanki gare ni? kin san kuwa yin hakan babban laifi ne". É—an sakai ta maganar yayi yatallafo fuskata da hannunsa biyu ya sanya idanunsa cikin nawa kana yaci gaba da magana "BaÆ™ya tsoron hukunci da zan miki ko?". da sauri na shiga girgiza kai cike da tsoron jin ya am baci hukunci nace "Kayi hakuri Ya SALEEM". Ida nunsa ya lumshe a hankali yakuma buÉ—e su kana yafurta "To me yasa". baki na turo gaba "Ba kai ba ne". na faÉ—a ina kokarin kawar da kai na daga kallon da yake yimin shi na cikin ido, daÉ—a tallafo kai na yayi da kyau kana yace "Da nayi me?". kaÉ—a wayar idanuna nayi tare da shagwaÉ“e murya cikin tura baki tuno abun da yayi min nace, "Ba kai ne ka dawo da ni daga Dass tun ba a gama bikin ba, kuma ai ba ni nace Auwalu ya bani mangoro ba ai tun da in zamu tafi makaranta ni da Rabi yana bamu". Fuska ya haÉ—e yace "Da da yanzu ba É—aya bane kada ya sake baki a bu ki amsa bama shi kaÉ—ai ba koma waye,bayan Abba Abbu Masa'ud Fauzan, bayan su wani can da ban ya baki abu ban yarda ki karÉ“a ba,kuma koda magana ce ma ban yarda ki tsaya yi da wani ba". da mamaki na buÉ—e baki zan yi magana,ya dakatar da ni ta hanyar É—aura yatsar sa kan lips É—in sa yace "Shiiiit, ka da hakan yakuma faruwa dan É“uya ba zata yimiki am faniba". haÉ—iye maganar tawa nayi ganin fuskar sa babu wasa,ni kai na nasan kulle kofar da nayi na kwanaki biyar bawai bazai iya buÉ—e kofar bane nasan yarabu da nine kawai. a sannu ya maso da fuskarsa daf da nawa, a hankali na mai da idanuna na lumshe su, ya manna gefen fuskar sa da nawa yana É—an gogawa da sun batar sa, ya É—aura hancin sa kan nawa yashiga goga hancin sa kan nawan, a hankali yanayi yana sun batar lips É—ina,da kyau ya cafki lips É—i na yana yi musu wani irin tsosa na musamman mai shiga jiki, wani irin yarr-yarr haka nake ji dundaga tsakiyar kaina harzuwa babban yatsar kafata, A hankali yaÉ—aura hannunsa kan zip É—in rigana yayi kasa da shi batare da yacire bakin sa kan nawaba yazare rigar ya daÉ—a mannan kirjina da nashi tare da yin kasa da hannunsa kan kuguna yazuge zip É—in sket É—ina a sannu yayi kasa da shi, yarage daga Ni sai pant da bra wani irin cakuma yayi wa bottom É—ina yashiga murzasu da É—an bubbuga su,tuni jikina yagama sakewa ko ina ajikina ya amshi sakon da yake ai kamin, Bashiri na É—ago hannaye na cusa ta bayan sa na rungume shi tare da jan numfashi,sosai na rungume shi dan jin abun da yake min É—in nason fin karfen Æ™waÆ™walwa ta sai dai har lokacin idanuna a lumshe suke. cikin wani irin yanayi ya zare bakin sa,tare da zare singlet in kijin sa, cak ya É—agani yayi kangado da ni yakwantar da ni, da sauri na mirgina daga riginginen da yakwantar dani nakifu da ciki tare da cusa fuskata jikin bedsheet. a hankali naji hannunsa cikin tafin kafata a sannu yashiga tafi ya da hannunsa yanayin sama dashi cikin wani irin salo yake shafa kafafuna yana cigaba da yin sama da hannunsa, da sauri na curo kaina da na cusa cikin bedsheet jin hannunsa kan bottom É—ina yana murzasu tare da jan pant É—ina yana yin kasa dashi, har yazare shi gaba É—aya, jin ya mai da tafin hannunsa kan bottom É—ina da sauri na junkura zan mike yayi saurin kai hannunsa É—aya kan sakiyar bayana ya maidani, sai yashiga balle ma ballen bra na, a sannu ya sauke bakinsa kan bayana yasoma kissing É—in sa yana yin sama har zuwa kafaÉ—u na bayan wuyana,yasaka hannunsa yaÉ—an juyo kaina tare da janye gashina gefe, yacusa fuskar sa ta gefen wuyana yarika kissing É—in shi zuwa gefe da gefen fuska ta da wuyana. A sannu yashiga yin kasa da bakinsa yana É—an É—agowa yana tafiya kasa da cigaba da sunbatar ilahirin bayana har yakoma kasa har zuwa tafin kafana sai yaÉ—a go yasaka goiwowen sa kan katifa sai yarike kafafuna tare da juyoni ta gaba, wani irin mayataccen kallo yake bina da shi ida nunsa sun gama canza kala da sauri yashiga kunce belt É—in wando sa, kai na na juyar dashi gefe dan gaba É—aya yagama kashe min jiki wani irin muguwar filling yasau karmin. a sannu ya haye kaina yayi min rumfa, yasau ke bakin sa kan ababen kirjina sai da yayi wa ko wannensu tsotsar tsaf kana a hankali yahaÉ—e kirjina da nashi ya saka guiwowin hannunsa kan katafa tare da kai bakin sa kan nawa, nan yashiga sumbatar sa yayin da hannun sa É—aya ke cikin sumar kaina yana shafa wa, É—aya hannun nasa kuma yana shafa kafaÉ—a na zuwa gefen jikina. A hankali ya É—an É—ago yashige sakan kanin kafafuna tare da maida jikin sa zuwa nawa sai ya cusa fuskar sa a gefen wuyana, numfashi naja jin Bananar sa nayawo kan HQ É—ina yana niman hanyar wucewa,a hankali yasoma tafiya ciki,yayin da ya daÉ—a cusa fuskar sa a gefen wuya na yana cigaba da kissing É—in shi, cikin wani irin yanayi yarika kissing É—in gefe da gefen wuya na fuskana suman kaina ta ko ina yarika kissing É—in shi da latsewa da manna hancin sa yana shunshunar shi. yarika tafiya da bananar sa ciki a hankali sai ya tura shi ya wuce, matse ido nayi da karfi jin yan da yafara sarrafa ni cikin tsananin wutar fitinar da ke azalzalar shi, banji wani zafi ba yau sai gajiyar da na somaji da tafiyar tayi nisa,Ni kai na nasan nayi kokari dan kuwa raba dare yayi yana abu É—aya a kaina, jin yan da yakara gudun sa tamkar bananarsa zata shige cikin cikina,sai wani fidda wani irin sauti yake yana kiran sunana da kara kaimi a kan abun da yake, da sauri na rike damtsen hannunsa "Ya SALEEM". nakira sunan sa ina juya kai,shiko kokarin fidda madarar sa kawai yake,bayan wasu Æ´an mintuna yasamar wa kan sa nutsuwa ya rungume ni tsam yana mai da numfashi tare da sumbatar goshina, a sannu yazare jikin sa ya kwanta gefe na, ya janyo ni yayi min pillow da damtsen hannunsa ya shiga shafa sumar kaina, kana ya É—an yunkura yaÉ—a go tare da É—ago Ni yamike dani a jikin sa,yanufi bathroom yasau keni cikin bathtub da sauri na rike hannunsa cikin muryar gajiya nace "Ya SALEEM zan faÉ—i fa". kansa ya É—an dafe tare da faÉ—in "Oh sorry daure muyi wankan sai muje nabaki abinci". bayan munyi wankan yana tallafe da Ni muka fito a bakin gado yazaunar da ni, ya isa gaban wardrobe yabuÉ—e yaciro jallabiya yazura kana yafita da sauri,zuwa can yadawo É—auke da plt da cup,ya zauna gefena da sauri na gyara zama na nasoma shan tea da perpesun kaza, bayan na kammala yakwashi plt da cup É—in ya fita dasu... naso komawa É—akina amma sam yaki karshe haka na hakura nakwana cikin kirjin sa. Washegari ana idar da sallar asuba a masallaci atare muka farka daga baccin gajiyar da ya sauke mana shi jiya, da sauri ya mike yana faÉ—in "Subhanallahi har an yi sallah". nidai baki na turo jin gefen da nakwanta yayi min tsami dan jiya duk yan da naso na juya wani gefen ya hanani juyawa,niko ban saba kwan ciyar gefe É—aya ba, da sauri ya sauka a gadon ya ruko hannuna yamikar da ni tare da faÉ—in "Zo muyi al"wala muyi sallah tun da kinsa na makara da zuwa masallaci yau". koda muka shiga bayi towel É—in da na kwana da shi ya kwance kana shima ya tuÉ“e boxes É—in jikin sa mukayi wan ka kana muka É—auro al'wala muka fito,bayan mun idar da sallar gado ya mai dani nan muka koma bacci dan dukan mu baccin bata ishe muba... Da misalin Æ™arfe 10 muka farka wani wankan muka kuma,muna fita naÉ—au kayana da jiya ya tuÉ“e su a can bakin kofa na saka, shiko 3qtr da singlet ya saka kana a sannu ya tako in da nake yaruko hannuna muka fito parlour, a kan 3str ya zau na tare da zaunar da ni gefen sa, yatura hannunsa cikin rigana,marairaice fuska nayi, "Ya SALEEM zan je na canza kaya kayan tun jiya ne fa a jikina". nafaÉ—a murya a shagwaÉ“e, É—an tsura min ido yayi kamar bazai ce wani abuba sai ci gaba da wasa da ababen kirjina yake, kana daga bisani ya shiga motsa lips É—in sa "Je ki canza yanzu ki dawo". To. nace da sauri na mike ina gyara zaman rigana a raina nake faÉ—in "Ai in natafi to na tafi kenan bana kuma dawowa". "Me kika ce?". da sauri na dubeshi ina mai mamakin yan da a kayi yaji abun da na faÉ—a, sai na juya da sauri na nufi kofa ina faÉ—in "Ni bance komai ba". mikewa yayi tare da faÉ—in "Zo ki faÉ—a min a bunda kika faÉ—a". da sauri mai haÉ—e da sassarfa nayi waje ina cigaba da faÉ—in "Nifa bance komai ba". rufa min baya yayi ganin haka sai na sa gudu ina dariya da faÉ—in "Allah Ya SALEEM bance komai ba kunnen ka ne kawai yaji maka kamar nayi magana". ganin nasa gudu sai ya É—aga kafarsa da sassarfa yabi bayana,fuskarsa É—auke da yelwa taccen murmushi....â˜? Wani irin wawan burke Na'ima taja dai-dai lokacin da tafito daga side É—in ta,idanunta yasauka a kansu tana gudu yana binta a baya cike da shaukin kuruciyar ta,suka shige cikin side É—in ta. dafe kirjin ta tayi dasauri jin yan da yake bugawa kamar zuciyar ta zai faso kirjin ta yafito, da sauri tajuya takoma ciki. Da gudu Na'ima ta shiga É—aki tafaÉ—a saman gadon ta tafashe da wani irin kuwan bakin ciki, kamar an zabure ta tamike zaune ta janyo wayar ta talaluÉ“o number'n Raliya ta dannawa kira, Raliya na É—aga kiran takuma tafashe da kukan bakin ciki, hankali tashe Raliya tace "Na'ima me yasame ki me ke faruwa??". tayi mata tambayar hankali a mugun tashe, cikin muryar kuka Na'ima tace "Raliya kina ina?". tace "Ina hanya zan shiga wani hotel nan kusa da unguwar ku me ke faruwa ne kam". Na'ima bata iya kuma cewa komai ba sai kashe wayar tayi tayi wurgi da shi gefe, a É“angaren Raliya kuwa da sauri tajuya kan motar ta zuwa gidan kawar tata, tana isa tagyara parking da sauri tafito tanufi ciki, a kwance ta tadda aminiyar tata tana ta rusar kuka, da sauri ta isa in da take hankali tashe,tazauna kusa da ita tana faÉ—in "Kawata wai me ke faruwa ne kam me yasame ki dan Allah?". jin muryar ta yasa Na'ima mikewa da sauri tariko hannun Raliya tace "Raliya SALEEM na kokarin suÉ“uce min duk wani shiri da nadaÉ—e inayi a kan sa yana kokarin rugujewa, har side É—in ta yake zuwa har ya kwana abun da bai taÉ“a min ba,ko ranar da aka kawoni gidan nan ango na zuwa É—akin amarya amma Ni nakai kaina É—akin sa, É—akin ta yazame masa wajen hira É—akin ta ya zame masa wajen kwana". numfashi Raliya ta sauke tare da gyara zaman ta tadubi kawar tata da kyau tace "To ke taya akayi kika gansa yana zuwa É—akin ta har yakwana". hawayen ta share tare da yin wani murmushi wan da yafi kuka ciwo tace "Duk wani shiga da ficen sa a kan idona yake yin sa, Raliya Ina son SALEEM dole nayi kokarin sanin me yake ciki, Raliya ranar har marina yayi a kan ta sai dai zafin abun da nazo na iske shi yana yi mata yafi karfin zafin marin da yayi min,na tabbata a ranar in da za'a gwada jinina ba shakka sai an samu yahau, da na nuna É“acin raina sai cewa yayi wai yaraba mana kwana dan sabar rai nin hankali ya dubeni yace wai yaraba mana kwana da wancan kucakar yarinyar". Ido Raliya ta gwalalo tabigi kirji da faÉ—in "Raba muku kwana da wannan yarinyar da a haihuwar a kuya kin kusa haifarta". kai na Na'ima ta girgiza cikin takai ci tace "Wlh kuwa amma ni nasan ba a banza a ka barshi ba, Raliya ke kin sani SALEEM manyan mata masu aji ma bai É—aga ido ya kallesu ba, ninan da ya akayi na sameshi sai wannan tatsitsiyar ce zai rika bi kamar jela, an jika an bashi yasha dan rawar kafar nashi yayi yawa wlh sai na nuna musu nawa malamin yafi naso". "A haf ai ni dama na sani koda HAMDAH Æ´ar uwar sace ubarta bazata taÉ“a bari taje waje tayi aure ba tasallake wannan daular dole sai ta san yan da tayi sudaÉ—a babakere cikin daula". cewar Raliya, Na'ima kuwa kai ta jinjina tana mai gaskata abun da kawar tata ta faÉ—a, tare da faÉ—in "Babban bakin cikina baya shiga É—akina haka kawai sai in da wata Æ™wakÆ™waran dalili, idan bukatata tatashi Ni nake zuwa É—akin sa na nemesa in kuwa ban nemesa ba bazai taÉ“a nema naba,ko shekara zamuyi amma sai gashi shi yake zuwa nata É—akin". numfashi taja takuma saukewa tadaÉ—a rike hannun Raliya kana tacigaba "Nasha wahala sosai wajen samun SALEEM ke kanki shaida ce amma sai gashi rana a saka wata tazo tana kokarin rushe min shiri na,bazan taÉ“a barin hakan ya kasan ceba". Da sauri ta sauko a gadon ta É—au mayafin ta tadubi Raliya tace "Tashi muje". Raliya tamike suka fita. Koda suka fita motar Raliya suka shiga suka É—au hanyar gidan bokan su, tafiya mai nisa sukayi sosai har suka fita daga cikin gari kana suka shiga wata daji,nan ma sai da sukayi tafiya mai tsawo kafin suka shiga ai nahin dajin malam na kan tudu, suna isa a gindin wata bishiya suka faka motar suka fito,a nan suka tuttuÉ“e takalmar su kana suka nufi wata bukka da ke gaban su.. Suna zaune sun naÉ—e kafa gaban bokan sun zubawa kasan da yake ta zanawa da bugawa ido, zuwa can bokan ya É—ago tare da É—aukar gashin dabba dake gefen sa ya karkaÉ—a shi kan wata kwarya da ke gaban sa,sai ga kwaryar ta kama hayaki, wani irin kazam tacciyar dariya yayi kana ya É—ago yana duban su yace "Me kuke so a mata?". gyara zama Na'ima tayi cike da murnar jin yau boka bai ce takoma ai ki yagamu a jira lokaci ba tace "Malam Ni kawai ta fita tabar min gida da mijina shine kawai". bokan ya girgiza kai kana ya mai da idanunsa kan kasan da ke gaban sa yayi wasu zane kana yakuma karkaÉ—a gashin dabbar dake hannunsa kan Æ™waryar nan sai kuma yaÉ—a go yadube ta yace "FaÉ—i wata bukatar wannan babu haske a kanta duhu kaÉ—ai nake gani". kallon juna sukayi ita da Raliya kana tace "To Malama yanzu babu yanda za'ayi wlh bana kaunar ganin ta a gidan bana kaunar narika ganin yana shiga É—akin ta duk yan da naso nahana faruwan hakan abun ya gagara". wannan dariyar nasa yakuma yi sannan ya É—aura yatsarsa kan zanen da yayi sai kuma yaÉ—a go yace "Akwai in da za'ayi, basai tana da sarki zai rika shiga É—akin ta har ya kusan ceta ba". da sauri suka gyaÉ—a kai bokan yaci gaba "Zamu sake mata jini ko da yaje É—akin nata ma haka zai fito daga karshe kuma ya hakura da zuwan". Murmushi Raliya tayi cike da jin daÉ—in abun da bokan yafaÉ—a tace "Shikenan hakan ma yayi in yagaji da kullum jini ya kaÉ—ata gida daga nan kuma kin huta da rakai". nan bokan yacigaba da surkullen sa daga bisani yamika hannun sa tabaya yasaka cikin wata kwaryar dake bayan sa yaciro kwai guda daya,ya saka shi cikin kwaryar da ke gaban sa zuwa can kuma yaciro kwan, da ta sauya kala daga fari zuwa red da É—an ratsin baki-baki yamika wa Na'ima da sauri ta sa hannu ta karÉ“a, yace "Kije ki nimi wani abu mai murfi kisaka shi ciki kirufe, duk ranar da kika ji karar fashe warsa to daga ranar ai ki ya gamu". godiya suka shiga yiwa bokan tare da ajiye masa kuÉ—i masu yawan gaske kana suka mike suka nufi gun motar su suka saka takallamar su suka shige mota suka É—au hanyar gida. koda suka isa Raliya ta sauke Na'ima ita kuma ta wuce hotel in da dama zataje in da wani ke jiran ta a can. Na'ima tana shiga side É—in ta tanimi wani kwano mai murfi tasaka kwan ciki takai shi cikin bedroom É—in ta tayi masa kyakkyawan ajjiya,yayin da take jin zuciyar ta ke mata wasai bataki a yanzu kwan nan ya fashe ba a wuce gurin.... ★★★★★★ Bayan wasu Æ´an kwanaki tsaye nake a cikin É—aki rike da waya a kunnena muna magana da Ya Masa'ud dariya nayi da faÉ—in "Kai dai Ya Masa'ud tun da kullum haka kake faÉ—a kakusa dawowa har yanzu kuma baka dawo ba". A É“angaren Ya Masa'ud shima dariyar yayi yace "Yanzu kam in Sha Allah nakusa dawowa, na san kannan kin haifo mana Baby kinga zan shigo Nigeria da girma na ko Jaleela daga lokacin bazata kara rainani ba dan tasan nakara girma na zamo Daddy". dariya na saka jin abun da yafaÉ—a wai na haifo Baby, "Kai Ya Masa'ud nice zan haifo Baby'n?". shima dariyar yayi yana faÉ—in "Eh mana". A hankali yaturo kofar nayi saurin É—agowa nazuba masa ido,a sannu yatako inda nake, lokacin Ya Masa'ud yake faÉ—in "To Æ´ar gidan Inna Bari nashiga school sai nafito zamuyi waya". nace "Toh Ya Masa'ud in ka fito kakira ni fa zan faÉ—a maka kayan tsarabar da yanzu nake so ka taho min da su". zare wayar yayi tare da katse kiran yana rike da wayar ya'isa kan doguwar kujerar da ke cikin É—akin, ido na bishi da shi har ya zauna, "Zo nan". yafaÉ—a yana dubana a hankali natako nazo in da yake,laidar da yashigo rike dashi a hannunsa ya buÉ—e yaciro magunguna a ciki ya dubeni yana faÉ—in "Zo kisha magani". ido na waro da sauri nace "Magani? me kuma zaisa nasha magani bayan lafiya ta kalau". ido ya tsura min kana yace "Zauna a nan maza yanzu kishan yesu duka". fuska na kwaÉ“e nayi rau-rau da ido nashiga bubbuga kafafuna a kasa "Allah Ya SALEEM ni lafiya ta kalau ni dai Allah lafiya ta kalau". narika faÉ—a ina yarfe hannu da bubbuga kafa a kasa. zaman sa ya gyara yace "Ya isa to shikenan zo kisha wannan a madadin maganin". yafaÉ—a yana nuna lips É—in sa yaci gaba "In dai ba magani kika shaba baÆ™ya taÉ“a yi musu irin wancan tsotsar kizo kisha maganin ma kawai". "Allah ni dai a'a". "Ok to kizaÉ“i É—aya ko shan magani ko shan wannan". yakuma nuna lips É—in sa, kafaÉ—a na make nace "Nidai a'a". maganin ya É—ago yana kokarin É“aresu da sauri na zube a jikin sa na rike hannunsa ina faÉ—in "Ya SALEEM kada ka buÉ—e Allah zanyi a mai". "Zakiyi abun da nace ne kokuma na buÉ—e yanzu kishanye su duka". baki na turo nace "Zanyi". "Oya fara yanzu". yafaÉ—a yana mai da kansa jikin kujera da É—an turo lips É—in sa,hakan da yayin sai ya bani dariya naÉ—an dara idonsa É—aya yaÉ—an kanne "Ok baza kiyi ba ko". "Zan yi to ka rufe idon ka". a sannu ya mai da idanunsa ya lumshe, A hankali na maso da fuskata daf da nashi natsurawa kyakkyawar fuskarsa ido yayin da na shagartu da kallon fuskar nashi har nashiga yin maganar zuci, "Ya SALEEM kyakkyawa ne". nafaÉ—a tare da lumshi idanuna nakuma buÉ—e su, inayiwa Ubangijin da ya hacicci wannan kyakkyawan halittar tasbihi. A sannu naji ya sakalo hannunsa ta bayana yazagaye ni batare da ya buÉ—e idanunsa ba yasoma magana "Anya kuwa na kaiki Æ™yau sai dai nasan nafiki hanci, masu ce miki hancin mu iri É—aya da ke, faÉ—a miki kawai suke amma ba gaskiya bane dan nawa yafi naki". Ido na waro cike da mamaki dan banyi zaton maganar tafito ba,kokarin mikewa nake a jikin sa ya daÉ—a rungume ne yana faÉ—in "Ina kuma zakije bayan bakiyi abun da zakiyin ba,sai zuba min idon da kikayi kamar zaki cinye Ni". cike da jin kunya na cusa fuskata cikin kirjin sa, murmushi yayi mai sauti kana ya É—ago kaina ya haÉ—e bakin mu....â˜? ★★ A É“angaren Na'ima wani irin zabura tayi taduro daga kan gado tayi gun da ta aje kwanon da tasa kwan da bokan ta yaba ta sauri, zaman dirshem tayi a gaban kwanon takai hannu cikin hanzari ta buÉ—e murfin wani irin waro ido tayi a cikin kwanon............â˜? Mommyn Twins ce *🌺HAMDAH🌺* *NA* *RASHEEDA S DIRECTOR* _(Book one)_ *_________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🻠https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association *_________________________________* MARUBUCIYAR👇🻠*BA ABIN DA BAN GANI BA* *INA SANE DA HAKA* *ALFARMA* *BAZAWARA CE ITA* AND NOW👇🻠*HAMDAH* *Free page* My no 08034690723 🅿ï¸?26 Waro ido tayi cikin kwanon ganin kwan yafashe ruwan kwan tamkar jini, mikewa tayi ta tuma wani irin tsalle cike da farin ciki,tarika tika rawa tana juyi, da sauri ta je ta É—au wayar ta ta kira Number'n Raliya ta shai da mata abun da ke faruwa,ihun murnar Raliya tasaka a cikin wayar tana faÉ—in "Shigiya damu take zancen". Na'ima tace "Ai kuwa haka zatayi ta yawo da kunshi a É—uwawu kamar mai yoyon fisari". dariya suka saka nan sukayi ta murnar su... Da yamma ina zaune a bakin gado ina chatting da waya na yashigo ya karaso ya zauna kusa dani,yakarÉ“e yawan ya aje gefe sai ya riko hannuna yana É—an mammatse wa,sai ya É—an ja da baya ya kishin giÉ—a jikin pillow ya janyoni zuwa jikin sa, kai na na kwantar kan kirjin sa na lumshe idanuna ina jin yan da kirjinsa ke bugawa a hankali, a sannu yarika shafa bayana da hannunsa É—aya É—aya hannun nasa kuma yana shafa sumar kaina, tsit nayi dan ida nunsa ya shaidar min da abun da yakawo shi, jin yana kokarin zuge zip É—in riga ta sai na marairaice murya "Ya SALEEM yanzu fa za'a kira sallah". cigaba da zuge zip É—in yayi kana cikin muryar nan nasa mai kama da mai jin bacci yace "KaÉ—an zanyi hirar kafin a kira sallar". "Jiya fa da zafi kayi min kuma har yanzu zafi yake min, ni dai a'a". kara sa zuge zip É—in yayi tare da faÉ—in "Yanzu ai ya dai na zafi ai nasan baÆ™ya jin zafi yanzu". Fuska na kwaÉ“e "Allah yana mun nidai kawai daure wa nake yi shi yasa bana yi maka kuka, kuma gashi jiya kasa har yanzu yana min zafi". "Oh sorry to yau a hankali zanyi hirata daga kan yauma baza ki kara jin zafin ba,kinji Æ´ar gidan Inna". yafaÉ—a yana leko fuskata murmushi nayi jin sunan da yakira ni da shi, nace "To ni fisari nake ji". "Ok to je kiyi". yafaÉ—a yana É—agoni namike nanufi bayi, ina shiga na tuÉ“e pant É—ina,naÉ—a go pant É—in ido na É—an zuba mishi ganin jini ya É—an taÉ“a shi sai na ajeshi gefe kana na zauna kan toilet,Ina zama sai jinin yafara É—iga da mamaki nake kallon jinin ba irin wan da nasaba gani a duk karshen wata da al'ada ta zata soma ba,wannan kalar jinin shiba baki ba shi kuma ba ja ba,zuwa can sai jinin yatsaya da É—igan da yake yadawo sauka a hankali kamar yan da duk karshen wata idan yazo yake min,bayan nayi fisari nayi sarki, na mike na tuÉ“e kayan jikina na wanke pant É—in tare da yin wanka,na É—auro towel nafito, Ina isa tsakiyar É—akin a na kiran sallar magriba, mikewa yayi tare da mai da jallabiyar sa da ya tuÉ“e ya duÉ“eni yana faÉ—in "Amma kira sallar bari naje nayi". kai na gyaÉ—a masa yajuya ya nufi kofa yafita. Batare da É“ata lokaci ba nakimsa jikina tsaf nahaye gado naja blanket na rufe jikina. sai da a kayi sallar Isha kafin yashigo gida direct side É—in sa yanufa yaje yayi wanka ya sauya kaya kana yashigo part É—ina. Ina jin tura kofar sa nayi saurin mai da idanuna narufe kamar maiyin bacci, a sannu ya tako ya iso bakin gadon ya haura kan gadon,ya janye blanket É—in da na rufe jikina nan yashiga shafani a sannu yafara jan doguwar rigar baccin dake jikina sama,har jikin sa na rawa ya tallafo ni jikin sa yazare rigar, sai ya mai da ni kwan ce kana ya kai hannunsa yana kokarin zare pant É—ina, cak ya tsai da hannunsa tare da É—an É—agowa yana kallon pant É—in da yaÉ—an yi tudu mai da idanunsa yayi kan fuska ta kana yace "BuÉ—e idanunki nasan ba bacci kike ba". É—an mika nayi kamar wacce ta farka daga baccin gaske nabuÉ—e ida nuna akan shi, hannunsa ya mai da kan pant É—ina, "Me wannan yaushe kenan yazo??". ya jero min tanbayar yana taÉ“a in da yake da tudun, baki na É—an turo kana nace "ÆŠazu". iska ya furzar daga bakin sa cikin fitinanniyar bukatar da yake jin kansa ciki yace "Yau she kuma zai kare". hannuna na É—ago nayi masa alama da yatsuna biyar waro ido yayi tare da furta "Har biyar!". sai kuma ya cusa hannayen sa cikin sumar kansa ya É—an yamusa sumar kan nasa,tare da dafe kan. jiki a sanyaye ya kwanto kaina. "Wannan abu bai kyauta min ba ko kaÉ—an". yafaÉ—a yana kai bakinsa kan ababen kirjina,yamutsa su da tsotsar su yashiga yi da kaga irin yan da yake yimusu kasan yana cikin sananin mukata,yarika shansu kamar zai cinye su,kana yarika kissing É—in ko ina na jikina da rungume Ni sosai a jikin sa yana manna bananarsa da gogashi a jikina,yaÉ—au lokacin mai tsawo yana yin haka, gaba É—aya ganin yanayin da yake ciki yafara bani tsoro. idanunsa sun kaÉ—a sunyi jajir ga kankame Ni da yayi yana manna bananarsa sosai a jikina yana fidda wani irin numfashi da yafi kama da na wahala, da sauri ya sakeni yamike yasauko a gadon cikin wani irin yanayi na muguwar bukatar da yake ciki yanufi kofa yafita. Dan hakan ne kawai mafita a gare shi dan ji yake idan yaci gaba da zama cikin É—akin ta yana ganin ta to bukatar ta zata iya illatashi, da kyar ya iya isa cikin side É—in sa saboda kullewar da marar sa tayi..... Na'ima da yanzu shigo warta É—akin sa jin saukar ruwa a bayi yasata tunanin yana cikin bayin sai ta zauna bakin gado tana zaman jiran fito warsa, da sauri ta É—ago jin an turo kofa da mamaki take kallonsa, "Ashe dama baya cikin bayin". tayi maganar a cikin ranta,wani kallo tabishi da shi dan son gano yanayin nasa har yakara so cikin É—akin, A wahalce ya shiga tuÉ“e kayan jikin sa dan so yake ya sawa jikin sa ruwa ko zaiji sassaucin a bun da yake ji, mikewa tayi cike da karairaya ta tako gaban sa sai ta faÉ—a jikin sa ta rungume shi, wani irin bakin ciki ne ya tokare mata zuciya jin kamshin jikinsa,yanzu ta gama fahimtar ko waye mai irin wannan kamshin dan duk san da tazo jikin sa har in taji wannan kamshin tasan daga gun HAMDAH yafito, sai dai a yanzu babu in da ta iya sabo da kai kayin da kasan ta ke yi mata dolen ta nima ya sosa mata,sai ta shiga shafa bayansa zuwa bayan keyarsa. Ido ya É—an tsura mata kamar mai tunanin wani abu kana da sauri yakai hannunsa ya daÉ—a rungumota, cikin tsananin wutar bukatar da ke azalzalar sa ya cicciÉ“e ta yayi kan gado da ida. cikin hanzari yakara sa tuÉ“e kayan jikin sa,da sauri yakai hannu yaja igiyar rigar baccin da ke jikin ta sai ga rigar ta buÉ—e,babu komai jikin ta sai É—an wannan yalolon rigar, cikin hanzari ya afka mata, nan yashiga kokarin gusar da sha'awar da ke kokarin illatashi. wani irin waro ido Na'ima tayi tana ganin abun kamar a mafarki, wai yau itace SALEEM ya É—auko da hannunsa ya É—aura kan gado yakuma buÉ—e rigar ta da kanshi,wan da ita da kan ta zata tuÉ“e kayan ta a gaban sa tazo jikin sa tana shafashi sai yayi ra'ayi kafin ya sosa mata abun ta,mafiya yawan lokuta ma ita zatayi kiÉ—an ta tayi rawan ta. mamaki mai haÉ—e da jin daÉ—i ne ya lulluÉ“eta dan ganin yan da yake yi mata kamar zai cinye ta, wani shu'umin murmushi tayi, tana daÉ—a buÉ—e masa hanyar cike da jin daÉ—in lamarin... Duk son sa nason gutsar da bukatar sa duka sai dai hakan bata samuba haka ya sauka a kanta yana jin cikin kashi 💯 na daga abun da yake jin kansa ciki kashi 30 ne yaragu daga abun da yake jin, yau ya daÉ—a tabbatar wa *HAMDAH na daban ne* duk da kuwa karancin shekarun ta, yana sauka a gadon kira nashigo wa wayar sa ganin mai kiran nasa kuma a irin wannan lokaci, sai ya zura jallabiya a jikin sa kana yaÉ—au kiran tare da nufar kofar bathroom...... Ina nan kwan ce a in da ya barni yanayin fitar sa yada É—a sani jin tsoro,nayi ta zuba ido ko zai dawo amma shiru haka bacci ya É—auke Ni cikin zullumi, washegari kasan cewar ina fashin sallah har a ka fita a masallaci ina kwance. da misalin karfe 8 inanan kwance yashigo da sallama, ido na zuba masa yayi kyau cikin shiga na alfarma sai baza kamshi yake har yakaraso bakin gadon. A hankali najanye blanket É—in da na rufe jikina na mike zaune "Ina kwana Ya SALEEM". bafaÉ—a ina duban sa, ida nunsa ya lumshe yakuma buÉ—e su kana ya miko min hannu yayi min alama da in zo. a sannu nazamo daga kan gadon na mike tsaye,har lokacin bai sauke hannunsa ba bai kuma cire idanunsa daga kaina ba, ganin hakan sai a hankali na miko hannuna zuwa kan nashi,sai ya rike hannuna tare da dun kule shi cikin nashi ya janyoni jikin sa ya rungume ni. nan wayar ta fara kara a lamar shigowar kira,a sannu yaÉ—ago hannunsa da ke rike da wayar yayi picking na call É—in ya kai wayar kunnen sa, É—an shiru yayi yana sauraron maganar da ake tacikin wayar, zuwa can ya zare wayar batare da yace komai ba ya katse kiran, a hankali ya É—an rankwafo da kansa tare da É—ago kai na dake cikin kirjin sa a sannu yakai bakin sa kan goshi na ya manna min lafiyayyen kiss kana ya É—aura idanunsa a kaina, a sannu yashiga motsa lips É—in sa "Zanyi tafi yanzun nan jiya da daddare nasamu kira daga abuja". sai yariko kafaÉ—u na yana cigaba da faÉ—in "NaÉ—an makara tun É—azu ya kamata na tashi". yafaÉ—a yana sakin kafaÉ—u na, a hankali na furta "Allah ya tsare ya kiyaye hanya". kai ya jinjina kana yace "Babu rakiya?". yafaÉ—a idanunsa a kaina,a sannu na isa in da hijabin sallah na yake na É—auka na zura kan rigar baccin da ke jikina,nazo in da yake sai yaruko hannuna muka nufi kofa,har muka isa parking space yana rike da hannuna,yabuÉ—e motar yashiga gidan baya batare da yasake hannuna ba,yana dai-dai ta zaman sa sai yaÉ—an janyoni na rankwafo da kaina cikin motar, da hannu yayi min nuni da lips É—in sa tare da tsare ni da ido, sarai na fahimci me yake nufi sai na juya Æ™wayar idona nayi kamar ban fahimci abun da yake nufi ba, hannuna da ke rike a hannunsa yaÉ—an matse kana ya É—an suke fuska, a sannu na matso da kaina nacuno lips É—ina naÉ—an É—aurashi kan nashi,da sauri ya kai hannunsa ta bayan kai na yin hakan yasa bakin na ya daÉ—a mannuwa da nashi sosai, ida nuna na lumshi kana a hankali na kamo lips É—in sa naÉ—an tsotsa sai na sake,da sauri na janye kaina jin yana kokarin zuro harshen sa cikin bakina, ina É—ago kai na na hango Aunty Na'ima tana tahowa in da muke, shiko kokarin daÉ—a janyo ni yake sai kuma yasaki hannuna ganin direba ya karaso in da muke. tsayuwa ta na gyara tare da É—an matsawa gefe,cikin karairaya da cika da basewa ta karaso tawani shige gabana ta tsare bakin kofar motar,tasun kuyo jikin motar cikin kwarkwasa tasuke murya tare da faÉ—in "My SALEEM ina fata dai ba daÉ—ewa zakayi ba kasan zanyi missing É—in ka sosai". bayan ta nabi da Ido ganin yan da take wani yauki kamar zata zube jikin sa. lekoni yayi yana faÉ—in "Shiga ciki ki aje wayar ki kusa". kai na gyaÉ—a tare da yin murmushi najuya a sannu na nufi kofar side É—ina na haura saman step É—in karshe sai natsaya tare da juyowa. lokacin taÉ—an matsa baya tare da rufa masa kofar, a sannu direba yaja motar suka fito daga cikin parking space ya juya kan motar zuwa hanyar fita,a hankali yazuge glass É—in gefen sa,yakura min ido nima shi nake kallo, a hankali motar ke tafiya har suka fice daga gidan har sai da mai gadi ya maida get yarufe kafin na janye idanuna tare da sauke numfashi, sai naji duk babu daÉ—i,a Æ´an kwanakin nan babu shakka abu mai kama da sabo yashiga sakani na da Ya SALEEM. A sannu na juya zan shige ciki ina É—agowa sai ganin Aunty Na'ima nayi ta...........â˜? Mommyn Twins ce 🌺 *HAMDAH*🌺 *NA* *RASHEEDA S DIRECTOR* _( Book one)_ _____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* _imayiwa É—auka cin al'ummar musaimai barka da sallah Allah ya mai-maita mana_🥰 🅿ï¸?27 Tana watsamin wani mugun kallo,baki na taÉ“e dan ni har yau kallon mara kai nake mata najuya nashige ciki na mai da kofa narufe tare da murza key, da sauri na nufi bedroom jin wayata na ringing,Ina shiga kiran na yankewa,zama nayi bakin gado tare da É—aukar wayar, kokarin mai da kiran nake sai ga wani kiran ya kuma shigo wa,zama na nagyara tare da picking call É—in na kara wayar a kunne da sallama, shiru yayi nima daga É“angaren na hakan take jin yayi shiru sai na ja pillow na Kwanta jikin sa,a hankali najiyo muryar sa "Ba nace ki aje wayar kusa da ke ba?". ido na lumshe tare da kuma buÉ—e su "Ai shi gowata kenan naji wayar na ringing". shiru yakuma yi zuwa can yace "Me kike yi a wajen tuntuni?". kwan ciyata na gyara batare da nace komai ba, kuma jefo min tanbayar yayi "Me kike a wajen tun É—azu?". "Babu komai". nafaÉ—a a takaice dan nidai a sanina yanzu ya fita a gidan kuma nima yanzu nashigo na iske kiran sa,amma yake faÉ—in tun É—azu. numfashi ya É—an furzar wan da sai da naji sautin sa a hankali ya furta "Ki kula sosai". a hankali na zato wayar jin ya katse kiran, bin wayar nayi da kallo,tare da nanata kalmar ki kula sosai da ya faÉ—a nayi "to me zan kula da shi sosai É—in?". nafaÉ—a a fili, wayar na aje gefe namike nashiga bathroom nayi wanka nafito na,ina gama kimsawa na nufi kitchen nahaÉ—a breakfast mafi sauki nadawo parlour ina zama najiyo wayata na ringing mikewa nayi na koma É—akin, da É—an mamaki na É—aga kiran ganin shine yakuma kiran.... tun da ga kan wannan lokacin duk bayan minti 30 bayan kira wani kiran zai kuma shigowa wani bin ma 20 minutes sakani har yashiga cikin garin Abuja, lokacin da yashiga cikin Abuja yakirani yake faÉ—a min yanzu suka shiga nayi masa sannu da hanya dakuma fatan alkhairi,tun daga lokacin bai kuma kira na ba sai da daddare lokacin ma har na kwanta.....â˜? Yau kimanin sati biyu kenan da tafiyar Ya SALEEM kullum muna waya da shi kamar ko da yaushe duk bayan mintuna ko a wanni,sai dai a cikin kwanakin satin karshen kiran wayar da yakeyi yaÉ—an rago akasin na sauran kwanakin satin farko,yau kwana biyar kenan rabon da muyi waya da shi tun ranar da ya kira ni yace min ai ki ya masa yawa kuma zasu shiga meeting.bai kuma kira naba har yau, na É—an damu sosai da rashin kiran nasa duk da ko da munyi wayan ma bawata magana ce ko hira muke ba maganar sa baya wuce É—aya zuwa biyu,sai dai ya sabar min da kiran nasa har nakeji na É—an fara damu da rashin kiran nasa. yau tun tashina nake niman layin sa amma baya shiga.... a hankali na mike daga kwance da nake na É—au wayata da ke ringing É—an kurawa lambar da ke yawo kan screen É—in wayar ido nayi ganin lambar ba na Nigeria bane,da sauri nayi picking na call É—in ganin yana daf da yankewa nakara wayar a kunnena tare da yin sallama, daga cikin wayar na sinkayo muryar sa yana amsa sallamar. É—an numfashi na sauke wan da hakan yayi dai-dai da saukar numfashin sa wan da sai da najiyo sautin sa, "Ya SALEEM". nakira sunan sa, "Na'am". ya amsa cikin wani irin voice da yasa ni lumshe idanuna,zamata na gyara tare da faÉ—in "Inakwana Ya SALEEM". a hankali cikin yanayin sa yafurta "Wuni dai". ido naÉ—an waro nace "Yanzu fa gari ya waye". muryar sa na kuma sinkayo wa "Oh sorry hakane Amma a Nigeria". langwaÉ“ar da kaina gefe nayi tare da marairaice murya "Nigeria kuma?". nafaÉ—a tare da curo wayar a kunnena nakuma kallon lambar da yakirani da shi É—in, mai da wayar nayi jin yana faÉ—in "Eh amma a nan in da nake basafiya bace yanzu". "Ya SALEEM yaushe zaka dawo?". É—an shiru yayi kana a hankali ya furta "Bana kasar kinaso na dawo ne?". shiru nayi,kuma jefo min tanbayar yayi "Kinaso na dawo?". nan ma shirun na kuma ina wasa da Æ´an yatsuna, " *HAMDAHHH*" yakira sunana cikin wani irin sauti mai rasa Æ™waÆ™walwa da shiga jiki,wannan shine karo na farko da nataÉ“a ji Ya SALEEM yakira sunana haka kawai, rausayar da kai nayi tare da kaÉ—a Æ™wayar idona nace "Na'am". numfashi ya furzar,a hankali na ciro wayar jin alamar ya katse kiran,bin wayar nayi da kallo tare da sauke numfashi.... na mike a hankali nashiga bayi, da damuwa nashiga tuÉ“e kayan jikina dan son kimsa jikina karo na biyu a safiyar nan,ba shakka zuwa yanzu nafara tsorata da lamarin jinin nan,iya adadin kwanakin al'ada ta kwana huÉ—u ne a na biyar kuma zanyi sarki ban taÉ“a kai wa ko da kwana shida ba sai gashi wannan karo har kimanin sati biyu, nafara damuwa ganin kwanaki suna ta ja jinin kuma bai tsaya ba. wanka nakuma nafito na kimsa cikin riga da zani na atamfa, ina gama shirin na mike dan yau ina son zuwa gida, na yafa gyale naÉ—au Æ´ar karamar side bag da waya ta nanufi waje na kulle kofar side É—ina gaba É—aya kana nafita a gidan,na tare mai a dai-dai zuwa gidan mu... Koda muka isa na sauka nabiya mai adaidai kuÉ—in sa na shiga cikin gidan direct part É—in Ummi na nawuce,da sallama nashiga parlour'n cike da É—okin ganin ta. Aunty Jaleela Fauzan Nusaiba Fadil babban yaron Aunty Jaleela Ummi duk suna zaune cikin parlour'n kasan cewar yau Saturday. da gudu Fauzan Nusaiba Fadil suka taso suka rungume ni suna ihun murna, Nima rungume su nayi cike da son yaran kana na janyosu muka karasa cikin parlour'n, Muka zube saman kujera kusa da Ummi,masawa gefe Ummi tayi tana faÉ—in "Jimin sha-shan ci zasu karya min kafa". fuska É—auke da dariya nadube ta ina faÉ—in "Kai Ummi karya kafa kuma". Aunty Jaleela dake baiwa Feedrah nono ta harareni tare da faÉ—in "Ai HAMDAH hankalin ta É—aya dasu babu girma sai na jiki". baki na murguÉ—a mata naruko hannun Ummi nace "To ina Ummi na ne". tace "To sai ki karya ta ki huta". ido na waro nace "Cap bakin ki ya tsari kuntun a yaba". Ummi kam ido taÉ—an tsuramin kamar mai son gano wani abu, sake hannunta nayi na mike ina faÉ—in "Fauzan Nusaiba Fadil kuzo muje sashin Mamie". naÉ—au Feedrah data saki nono tana ta juyo kai kamar mai jin abun da ake faÉ—a na saÉ“e ta a kafaÉ—a muka nufi kofa. Aunty Jaleela tace "Ai gara kuyi tacan daga zuwan ki kincike mana guri da surutu". gyara rukon Feedrah nayi ina faÉ—in "Ai zan dawo ma".... A parlour muka iske Mamie zaune,ta É—ago da murmushi tana amsa sallamar mu,hannu ta miko tana faÉ—in "Kawo min kishiyar nan nan na rankwashi kanta É—azu sun shigo da ma ashe baccin gangan take". dariya nayi ina zama gefen ta tare da gaishe ta,ta amsa fuska É—auke da murmushi ta karÉ“i Feedrah tana faÉ—in "Zo nan mai gajeren hanci". "Kai Mamie mai dogon hanci dai, tazo nunawa Abbu kwalliyar tane". Mamie tayi dariya tana faÉ—in "To ai sai ta koma babu abun da zaiyi da kwalliyar tata". Da gudu Nusaiba ta mike tanufi É—akin ta tana faÉ—in "Bari naje na É—auko pawda a kara shafa mata". nace "Yauwa yi sauri". har ta isa kofar É—akin ta sai ta juya tanufi kofar bedroom É—in Mamie tana faÉ—in "Bari na É—auko na Mamie a shafa mata". dariya mukayi dukan mu ta shige É—akin tafito É—auke da pawda, karÉ“e pawdar Mamie tayi tana faÉ—in "Ai ba kalar ta bane wannan".... Mamie tarika zolayar Feedrah tana cilla ta sai dariya take ganin ana ta yi mata abun da take so wato rawa da cilla ta sama. Muna zaune har aka kira sallar azahar, Mamie tace Fauzan ya kama Fadil sutafi masallaci dake nan kofar gida, ta mikawa Nusaiba Feedrah tace "Rike ta ke HAMDAH kije kiyi sallah sai ki dawo ki riketa sai taje tayi itama". tafaÉ—a tana mikewa, mika hannu nayi na amshi yarinyar nace "Je kiyi sallar". nafaÉ—a ina duban Nusaiba, dubana Mamie tayi tare da faÉ—in "A'a je kifara yi ke sai kizo kici abin ci". kasa nayi da kaina tare da É—an murza yatsuna nace "Ni nayi". ido Mamie ta É—an tsuramin na lura tun shigo wata irin wannan kallon take ta bina da shi irin dai kallon da Ummi tayi min É—azu, kai ta jinjina kana tace "Ai ho to shikenan". tafaÉ—a É—an jim tayi idanunta a kaina kana tace "Amma dai baki da lafiya ko? naga kin É—an zuba kaÉ—an". Kai na girgiza alamar a'a juyawa tayi bata kuma cewa komai ba tashige É—aki tana faÉ—in "Je ki zubo abinci a kitchen". "To. nace, A file na furta "Ba dole na rame ba jinin jikina na ta kan tsiyaye wa, dan dai wannan jini bana al'ada bane". numfashi na sauke ba shakka ni kaina inajin Æ´ar ramar da nayi har da haske ma kuwa sai dai nasan ba komai bane yasani yin rama da hasken face wannan jinin dake zuba babu ko kakkautawar,a Æ´an kwanakin kuma zazzaÉ“in dare na yawan damuna sai dai duk na alakanta hakan da wannan zuban jininne. yau ma nayi niyyar yin wanka naci gaba da ibada na dan dai nasan wannan jinin shine jinin ciwon da ake faÉ—an nan kuma nasan shi baya hana yin ibadar Allah... Bayan naci abincin sashin Ummi muka koma muka yada zangon mu a can sai yamma barista Aliyu mijin Aunty Jaleela yaza ya É—auke su. tun a lokacin Ummi tace nima na shirya natafi nace mata ni kwana zanyi, faÉ—a takama yimin wai dan Ya SALEEM baya gari shiya nace zan kwana wata mace ne naga take yin haka kowa ma in mijinsa yayi tafiya zama yake a É—akinsa batare da yaje ko ina ba. ni dai É—aki na shige naje na sarkake jikina nagabatar da sallar magriba da yanzu a ka kira...... Ina kwance a kan gadon Ummi kiran Ya SALEEM yashigo wayata,a hankali naÉ—aga kiran tare da yin sallama,shiru yayi bai amsa sallamar ba bai kuma yi magana ba har na fara tunanin ko kiran ya yanke ne, ina kokarin ciro wayar najiyo muryarsa "Wa kika tanbaya kika fito *HAMDAHHH*". shiru nayi ina daÉ—a gyara rukon wayar a kunnena, a hankali yakuma furta "Dare yayi yanzu kikwana amma gobe kikoma gida kada ki kuma fita sai da sanina in ba School zaki ba". da sauri nace "To". jin yace nakwana koma ya akayi yasan nazo oho.... Washegari da yamma yakirani yace nakoma gida sabo da gobe Monday a kwai School. ganin bana da niyyar tafiya yasa Ummi korani dan a gaban ta mukayi wayan tasa direba ya mai doni gida.... ★★★★ *After 2 week* ★★★★ Hakan yayi dai-dai da watan Ya SALEEM 1 kenan da tafiya,har kuma yau wannan jinin nanan nazuba min sai dai bakamar na sauran kwanakin da suka wuce ba, yanzu nakan wuni jinin bai zuba ba sai idan dare yayi sai ya dawo wani sa'in ma har na kwanta bacci bazan ganshi ba sai da asuba idan natashi yin Sallah sai naga É—igonsa a pant É—ina, zazzaÉ“in daren kuwa sai ma karuwan da yake daÉ—ayi,yanzu ba dare kaÉ—ai ba har da rana yana yimin, Yau tun a makaranta nake jin wani mugun sanyi har jikina na rawa haka na dawo gida da zazzaÉ“i mai zafi a jikina, da kyar na iya cire uniform nasa wani doguwar riga mara nauyi na haye gado,duk yanayin juyawar zafi irin na Bauchi da aka fara amma Ni ji nake kafar acikin fridge nake tsabar sanyi. Wani irin sanyi nake jinsa har cikin soka da kashin jikina, har dare ina rufe ruf, ina jin wayata nata ringing tun É—azu amma bana jin zan iya tashi bare har na iya É—au kar kiran, dakyar na iya miko hannuna in da nafi tunanin wayar tana gun na laluÉ“o ta na É—auka. koda na É—aga kiran ban iya kai wayar kunnena ba sai aje shi nayi daf da fuskata, can najiyo muryar sa yana faÉ—in "Hello *HAMDAHHH*". sai da ya nanata kalmar har sau uku. idanuna na rumtse sai ga hawaye sharr cikin tsananin jin azabar ciwon da nake ciki murya na rawa nace "Na..na.na'am". sai kuma na fashe da kuka da sauri yace "Ke menene me ya faru??!". kukan na cigaba da yi kuka irin na wan da yake cikin jin azabar ciwo, cikin muryar damuwa sosai yaci gaba da faÉ—in "Meyasa me ki menene??!". yafaÉ—a cikin É—an É—aga sauti, ida nuna na rumtse da karfi jin jiri na fizga ta a wahalce nace "Sanyi sanyi sanyi nakeji Ya SALEEM wayyo Allah na". "Ya salam!". yafurta cikin É—aga sauti. kife fuskata jikin pillow nayi na daÉ—a dukunkune jikina cikin blanket ina fidda numfashi'n wahala,ina jiyo muryarsa yana ta magana sai dai bana fahimtar me yake faÉ—a yanzu... ranar haka nakwana cikin matsanancin zazzaÉ“i kamar zai buÉ—a min Æ™waÆ™walwa, washegari da misalin karfe 9 inanan kwance kamar jiya dan ko sallar asuba ban iya tashi nayi ba.. da karfe a ka turo kofar cikin zafin nama nake jin taku cikin É—akin sai kuma wani sassanyan kamshin dake daÉ—a matsoni, idanuna na rumtse a wahalce,cike da tsoron jin takun mutum cikin É—akin kukan azaba haÉ—e da tsoro na sake, a bakin gadon a ka zauna sai naji ana Jan blanket É—in da na tukuikuye ciki, kuka nakuma sakewa duk da sautin muryata baya fita sosai nakuma kankame idanuna sosai. da sauri a ka janye blanket É—in sai saukar hannun mutum naji a kan kirjina zuwa gefen wuyana, cikin sananin tashin hankali nashiga yunkurin mikewa duk da nasan abune mai wuya na iya mikewan. "Subhanallah ya akayi haka zafin jikin yayi yawa!". muryar sa ce ta doki kunnena da mamaki tsoro da wahalar da nake ciki nashiga buÉ—e idanuna na sauke idanuna akansa, Kyakkyafta idon nayi dan son tan-tan ce shi É—in ne koko gizo ne. Shi ko cikin hanzari yashiga É“alle boturan rigar sa yazame rigar a jikin sa tare da cire singlet É—in ciki, da sauri yakai hannu yaÉ—a go ni gaba É—aya daga kasa yariko doguwar rigar dake jikina yazare shi ta sama rigar ce kaÉ—ai a jikina babu ko bra sai pant kawai, cikin hanzari ya haÉ—ani da jikinsa ya rungume ni sosai ya cusani cikin jikinsa, wani irin numfashi na sauke jin É—umin jikin sa,sai na daÉ—a lafewa sosai cikin jikin nasa ina sauke numfashin wahala, shi ko shafa kaina zuwa baya na yarika yi, mun jima sosai a haka kana a hankali yaciro ni cikin jikin sa yakwantar da ni tare da jan blanket yarufe ni, da É—an sauri yamike yashiga bayi zuwa can yafito ya É—aukeni yanufi bathroom É—in dani yadire Ni cikin bathtub da ya cika ruwa cikin sa a hankali na lumshe idanuna ina mai jin daÉ—in ruwan É—umin da ya saka ni ciki,a hankali narika sauke numfashi akai-akai,zuwa can yaÉ—au sabulu yashiga wanke min jikina ko ta ina ya wankeni tsaf kana yanaÉ—oni cikin towel yafito dani,har lokacin idanuna a lumshe suke dan nagaza buÉ—e su jin wani irin jirin dake fizga ta. A kan gado ya ajeni ya isa gaban wardrobe yaciro doguwar riga mara nauyi da pant yazo ya saka min, kana ya É—au rigarsa daya tuÉ“e yasa ka. yafita zuwa can yadawo É—auke da cup É—in tea Mai kauri ya É—ago ni ya tallafo ni jikin sa yakai cup É—in bakina a hankali cikin muryar tausaya wa yace "BuÉ—e baki kisha". A hankali nabuÉ—e bakina yadaÉ—a manna min cup É—in nakama shan tea É—in a hankali kurÉ“a É—aya zuwa huÉ—u nayi da sauri na kawar da kaina jin tea É—in kamar baya wucewa a wuya yake tsayuwa yana shirin dawowa. ganin yan da nake jujjuya kai yasashi a je cup É—in da sauri ya mike tsaya yaje ya ciro hijabi cikin wardrobe yazo yazura min, kana yanaÉ—e hannun rigarsa yasun kuce ni yanufi kofa da ni, a hankali na buÉ—e idanuna kan fuskarsa sai kuma na mai da da sauri na rufe saboda jiri,cikin disashshiyar muryar wahala nace "Ya SALEEM Ina zamuje?". "Asibiti zamu". yafaÉ—a yana daÉ—a gyara rukon da yayi min. "A'a Ya SALEEM kar muje zasu bani magani" "A wannan yanayin da kike ciki me yafi dacewa da ke in ba maganin ba". kaina na daÉ—a mai dashi kan kirjinsa ban kuma cewa komai ba dan maganar da nayi yanzun ma cikin karfin hali na yishi amma ni kaÉ—ai nasan irin azabar ciwon da nakeji. Yana isa gun mota yabuÉ—e gefen mai zaman banza yasakani ciki kana yagyara min zama yaÉ—an kwantar da sit É—in ta yadda zanyi daÉ—in zama na kwantar da kaina jikin sit É—in,ya mai da marfin yarufe kana da sauri yazaga gefen direver yashiga ya tada motar mai gadi yayi hanzarin buÉ—e get yasakai yafita. yana tukin ne amma rabin hankalin sa nakai na dan duk bayan dakika sai yajuyo ya kalleni, Hannunsa É—aya yaÉ—a go yayin da É—aya hannun sa ke kan sitiyarin motar, a hankali yasauke hannun kan gefen fuskata yaÉ—an shafo shi, cikin yanayin sa yamosa lips É—in sa "Idon ma ciwon yake ne uhum *HAMDAHHH*" kai na É—an girgiza a hankali nace "Ina jin jiri ne in na buÉ—e sai na rika ganin guri yana juya min". iska ya furzar daga cikin bakinsa tare da faÉ—in "Kin bar ciwo yayi yawa a jikin ki meyasa baki faÉ—a min ba". shiru nayi,kai na yaÉ—an janyo zuwa kafaÉ—ar shi sai nazamo jikin sa nakwanta gefen jikinsa a haka muka isa asibitin. ya gyara fakin a cikin gunrin da aka tana da domin adana motoci yafita yazaga gefen da nake yabuÉ—e, a hankali na É—an buÉ—e idanuna jin yana kokarin É—aukata,a hankali nace "Kabari zan tafi da kaina". nafaÉ—i hakan ne saboda ganin mutanen da suke cike a harabar asibitin,hannuna yariko yana faÉ—in "Ok to sauko". yafaÉ—a tare da taimaka min nazuro kafafuna kasa namike tsaye, gefe na ya dawo ya tallafo ni gefen jikin sa a sannu nashiga É—aga kafa ta,wani irin jiri ne ya fizgeni sai wani duhu ya gilma min natafi luuu zan faÉ—i sai yayi saurin rukoni ya mai dani jikinsa,tundaga lokacin ban kuma sanin abun da ke faruwaba.....â˜? *After 10hr* Sai a lokacin na farka daga doguwar sumar danayi,sai dai idanuna suna lumshe,muryoyin mutane da dama narikaji sama-sama,can nasinkayo muryar Abbu cikin damuwa yake faÉ—in "Faruq har yanzu fa bata farfaÉ—o ba gaskiya a sake duba ta sosai ace mutum tun safe har dare yana kwance babu motsi tun É—an motsin da tayi É—azu da ake ta jan jinin ta bata kuma motsawa ba har yanzu sai uban ruwa da allurai da ake ta narka mata, in ma yaya ne muyi mai yiwuwa kawai yau É—in nan mubar kasar nan da ita". sautin murmushin Dr Faruq najiyo tare da faÉ—in "Ai Abbu ta farfaÉ—o tun É—azu abun da yasa bazaku gane farfaÉ—o war nataba a cikin bacci ne tafar kan, yanzu kam bacci take kuma wannan baccin da take shine nasarar da muke hangowa na samin lafiyar ta, in Sha Allah idan ta farka daga baccin da take zataji sauÆ™in jikin nata sosai". Abbu yace "To Allah yasa a dace". kaf gurin suka amsa da ameeeen. hannuna da naji yayi min nauyi sosai nashiga kokarin É—agoshi a hankali nashiga buÉ—e idanuna har na ware shi tarrr saman pop'n room É—in,muryar Inna naji a kusa dani tana faÉ—in "Idris Shu'aibu gashi tana motsi da hannunta sosai yanzu, la tama buÉ—e ido". tafaÉ—a tana daÉ—a rike hannuna da nake ta kokarin É—agashi, a hankali nashiga juya Æ™wayar idanuna cikin É—akin,inda tuni Abbu Abba Ummi Mamie Aunty Rafee'at Aunty Jaleela Dr Faruq barista Aliyu suka nufo gadon da nake kwance kowa bakin sa É—auke da hamdala. nan suka shiga jera min sannu ba adadi,Ni dai da ido nake bin su.. Baki Inna ta washe tana faÉ—in "Ikon Allah sai kallo sannu kinji Æ´arnan". Dr Faruq yaÉ—an matso yana duba ruwan da ke É—aure a hannuna hannun da Inna ke rike dashi ganin inata kokarin É—ago hannun,yace "Inna saketa ruwan ma yakare bari nacire mata". yana cirewa na É—ago hannun da kyar naÉ—an yarfe shi, dubana yayi yace "Ya kike jin jikin dai Æ´argida Inna? akwai jiri ko ciwon kai??". kai nagirgiza a hankali nace "Banajin jirin yanzu kaine kawai yake min ciwo". murmushi yayi dafaÉ—in "Zai bari shima". nan suka fita shida barrister Aliyu, Mamie da tun É—azu taketa sakin murmushi tace "Kai ma dallah Alhamdulillah sannu kinji É—iya ta". kai na gyaÉ—a mata sai sannan naga ashe ba ita kaÉ—ai ba fuskokin kowa É—auke yake da yelwa tacciyar murmushi Ummi na kam ido ta zubamin tanata sakin murmushi,Abbu da Mamie wani tsagwaran farin ciki ne a kan fuskar su,Mamie nata ya gaza É“oyuwa har sai da ta matso kusa dani sosai tariko hannun da naketa É—an tanÆ™washe yatsun hannu tariko shi tana faÉ—in "Yaya dai HAMDAH hannun nayi miki ciwo ne?". tafaÉ—a cikin bayyana murmushin ta a fili da nuna tsantsar kulawa, kai na gyaÉ—a mata alamar Eh, hannun ta É—an rika matseshi a hankali tana yimin sannu. Inna tace "Yo ba dole hannu yayi tsami ba yasha ruwa da allurai". kallo na na mai da kanta kana nace "Yunwa nakeji". da sauri Aunty Rafee'at tajuya gefen ta inda basket ke ajiye cikin hanzari ta haÉ—o tea tazo in da nake,Mamie ta taimaka min namike zaune karÉ“ar cup É—in Mamie tayi tace Aunty Rafee'at ta taimaka min naje na wanko bakina tukun. Aunty Rafee'at tariko hannuna nasauko a gadon a hankali muka nufi bayi,na wanko bakina muka fito, a bakin gadon na zauna Mamie ta mika min tea É—in da tariga da tafifitashi yahuce haÉ—e da yankan bread,tea É—in kawai na amsa ban da bread Dan ni ban fiye shan tea da bread ba,nakuwa sha da É—an yawa kana na mika mata cup É—in,Inna ta samin pillow ta bayana najingi na dashi tace na huta da kwanciyar nan haka, "Inna yaushe kika zo?". nafaÉ—a ina duban ta ganin itama bakin ta yakasa rufuwa, washe baki takuma tace "Tun lokacin kina rai ahanu Allah yo ai ni tun da naji kina kwance a gadon asibiti a sume mayafi na kawai na É—auka nahayo mota nayiyo nan". Aunty Jaleel tace "To da rantan a hannun wa yake". "Tafi can da alla yarinya karama da babban ciwo koke da girman ki ma irin wannan ciwo yaka maki sai kin wujujjuge bare ita kankanuwa da ita". A hankali a ka turo kofa a sannu na É—ago kaina kasan cewar ina fuskantar kofar ce, yana rike da laida a hannunsa gaba ki É—aya jikin sa a sanyaye yake kallo É—aya zaka yi masa ka gane hakan, karaf ida nunmu ya haÉ—u da na juna,waro ido yayi a kaina da alama mamakin ganina azaune yake, wani irin murmushi yasake yayin da yake bina da wani irin kallo mai cike da É—inbin farin ciki,gaba É—aya mutanen cikin É—akin suka juyo jin an buÉ—e kofa ba a shigo ba, ganin gaba É—aya hankalin sa yayi nisa yasa Abbu yin gyaran murya,a kunyace yamai da kofar yarufe ya tako cikin É—akin,a gefen gadon ya tsaya sai dai har lokacin fuskarsa da sihirtaccen murmushi, Inna ta dubeshi tana faÉ—in "Yauwa mai sunan Malam kasiyo maganin ko, ta É—an taÉ“a shayi sai tasha yanzu maza bata yanzu tasha". rau-rau nayi da ido jin abun da Inna ta faÉ—a na kalleshi idanuna taf da hawaye shima ni yake kallo, murya na rawa nace "Ya SALEEM zanyi amai". É—an jim yayi dan yasan tabbas nasha zanyi aman gashi babu ta yan da zaiyi ya dakatar da aman a wannan lokaci, Inna kuwa daÉ—a duban sa tayi tace "Yo bin nata zakayi bazaka bata ba jinya za'ayi shi bashan magani ne". tuni hawaye yafara sauka a idona Inna kuwa taci gaba da faÉ—in "Maza bata tasha". a hankali ya buÉ—e laidar yaciro magungunar yabuÉ—e ya mika min,Mamie ta mikamin gorar ruwa ina rike da maganin a hannuna hawaye naciga ba da zuba a idanuna Inna tace "Iya shegen banza baza kayi mata tsawa tasha ba ka zuba mata ido ne". idanunsa ya lumshe tare dakuma buÉ—e su lokaci guda,miko hannunsa yayi ya karÉ“i maganin da gorar ruwan yawasa maganin cikin laidar. salati Inna tashiga yi da tafa hannu tana faÉ—in "Kai mai sunan malam bin nata zakayi ina É—azunnan take kwance kamar gawa shine yanzu taki shan magani kamara mata baya". Abba yace "SALEEM ya ka karÉ“i maganin kabata tasha mana". bayan keyarsa yaÉ—an sosa kana yace "Dr yace sai taci abinci kafin tasha kuma tea kawai akace tasha". Ummi tace "To ai ga abinci nan sai a saka mata taci". da sauri nace "Ni bazanci wannan ba". Abbu yace "To shikenan Rafee'at da Jaleela kuje ku girko mata wani sai taci tasha maganin". To suka amsa dashi. Baki Inna tawashe kamar ba ita ke masifa yanzu ba ta dubeshi tare da faÉ—in "Wai cikin wata nawane yace maka Mai sunan malam?". kamar bazaiyi magana ba jin takuma maimaita tanbayar nata a hankali yamosa lips É—in sa "Wata É—aya". yafaÉ—a a dakile akuma takai ce".............!â˜? *FREE PAGE YAKUSA KARE WA*😉 *A MATSO A CIGA DA BIYA WAÆŠAN DA BASU BIYA BA SUZO SU BIYA* Mommyn twins ce 🌺 *HAMDAH*🌺 *NA* *RASHEEDA S DIRECTOR* *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* _Free page yakusa kare wa amaso acigaba da biya 👉ðŸ»my no 08034690723_ 🅿ï¸?28 Nan take wani farin ciki yakuma lulluÉ“e fuska da zuciyoyin kowa,Abbu yasake wani kayataccen murmushi irin nasu na manya,a É“angaren Abba ma haka,Mamie Kam ma ba'a magana sai yi take kamar zata rungume ni,har sai da taÉ—aura hannunta a kaina tashafa, Ummi kam na gefe itama da ka ganta kasan tana cikin mashahuriyar farin ciki sai dai ita nata tana haÉ—awa da kawaici, Aunty Rafee'at da Aunty Jaleela sai washe baki suke musamman Aunty Rafee'at sai in munhaÉ—a ido da ita sai tayi min dariya. cikin rashin fahimta nake bin su da ido,a raina nake faÉ—in "To wacece mai cikin acikin Aunty Rafee'at da Aunty Jaleela dasuke ta murna haka dajin watannin cikin?". maganar Inna ce yadawo dani daga duniyar tunanin dana lula, "Kai madallah Allah yaraba lafiya". tafaÉ—a tana washe baki, ameen Aunty Jaleela da Aunty Rafee'at Mamie suka amsa dashi. Ummi kam laɓɓanta ne suka motsa alamu ta amsa acikin zuciyar ta ne. nan Abba da Abbu suka fita suka nufi masallaci dake nan cikin asibitin jin ana kiran sallar Isha, zuciyoyi da fuskokin su É—auke da farin ciki mara misaltuwa. Aunty Rafee'at da Aunty Jaleela ma suka fita waje gun mazajen su Inna kuwa duban ta takuma mai dawa ga Ya SALEEM sai kuma ta taÉ“e baki tace "Yooo ina tanbayar ka sai wani amsa kake bani ciki-ciki wane mai ciwon hakori,iya shegen banza yanzu wani É—an kaniyar ne yamata cikin, da bacewa kayi baka so ba ina har É—aki kabini kanayi min taÉ“ara saboda an aura maka ita, yanzu ina gashi ka saka mata ciwo yooo ciwo mana haka zatayi ta fama ta haifa maka iya shegen banza"... Wani irin sinkewa gaban kirjina yayi cike da tsoro nawaro ido sai yanzu nagane cewa batun akai nane "Nice da ciki?!!!" nayi maganar acikin raina. nan da nan hawaye yacika idona tuni suka fara tsiyayo wa cikin jin tsoron yan da naga Inna ta haÉ—e rai sai nashiga juya kai murya na rawa nashiga faÉ—in "Wlh babu ruwana Inna wllh Ya SALEEM ne ai sai da nace masa kin hanani shine ya...."! wani irin tsawa Ummi ta daka min bashiri nahaÉ—iye ragowar maganar tawa É—aga inda take tsaye tadubeni tare da faÉ—in "Rufawa mutane baki waya tanbaye ki🤦ðŸ»â€â™€ï¸? sha-sha-sha kawai, kisake buÉ—e baki agun nazogun na faffasa miki baki". ganin Ummi na maganar tana É—an matsowa yasa Mamie dawowa tagabana ta tsaya tana faÉ—in "A'a Ummi'n Fauzan barta taji da abun da take ji ina yanzu tasami kanta". Ummi ko Æ™wafa tayi takoma in da take tsaye tana ai kamin harara. Ya SALEEM kansa ya sunkuyar kasa a sannu yazame jiki yafice a É—akin. Mamie ta dubeni da kyau cikin tausasa murya tace "Tun daga parlour har cikin É—akin ki sirrinki ne kada ki sake kokarin buÉ—e shi kinji?". kai na gyaÉ—a tare da yin kasa da kai cikin jin kunya. Inna kuwa cewa tayi "Yooo ai tarbiyya ce kunga irin tarbiyyar mu ba irin nakuba wannan Æ´ar ma Nusaiba in zan koma da ita zan koma dan ni ban yarda da irin tarbiyyar ku na zamanin yanzun É—in nan ba, yo mu zamanin mu har akai mace É—aki batasan menene zaman auren ba miji shi zai nuna mata, amma azamanin yanzu tun Æ´a bata tafasaba zata kone, babu abun da bata sani ba, yooo wata tsiyar ce ba gasunan muna gani ba wacce taji tarbiyya ayanzu itace take iya É—an daurewa har takai budurci gidan auren ta ita É—in ma addu'ar iyaye da jajircewar su ne, wasu kam a iska suke yada nasu dan basusan muhimmanci da darajar saba sai sun shiga gidan aure surika ciza yatsa, shikuma kamar madara yake da zarar yaÉ“are ba'a kwashe shi abune mai daraja da kima agurin kowata É—iya mace, in kika tattala kanki kika kai shi gidan aure to har tsofa miji bazai taÉ“a dai na ganin, kima daraja yarda mutuncin kiba, to ni ban yarda da wannan tsiyar ba da sakaci irin nawasu iyaye". Kai Ummi tajinjina da gamsuwa da maganar Inna dan duk abun da tafaÉ—a gaskiya ce, a zamanin yanzu ana samun wannan sakacin ne daga gurin wasu iyayen, yana da kyau idan kina da É—iya mace,kijajirce sosai wajen bata tarbiyya ki janyota jikin ki ki zamo kece babbar kawar ta kuma aminiyar ta, kiyi kokarin jajir cewa wajan nuna mata mai kyau da mara kyau da yar dar ubanji bazata taÉ“a hofanta ba, "Allah ya shiryar da É—auka cin al'ummar musulmi baki É—aya". Ummi tafaÉ—a acikin zuciyar ta tana kuma amsawa da "Ameeeen yarabbil izzati"... Mamie mace mai kima da dattako murmushi tayi kana tace "Haka ne Inna Allah yasa mu dace".... Ko da a ka idar da sallah su Abba suka shigo harda su Dr Farooq da barrs Aliyu su Aunty Jaleela sukam dama tun da aka shiga salla suka baro wajen mazajen nasu domin su sami jam'i, Abbu yace su Aunty Rafee'at subi mazajen su sukoma gida dare yayi,dan tuntuni lokacin tashin Dr Farooq yayi sabo ina asibitin ne yasa bai koma gida ba. sai da yadaÉ—a dubani sosai kana yace zuwa an jima Nurse zata shigo ta É—aura min ragowar ruwan idan na huta,kana suka tafi. suna tafiya bada jimawa ba su Abbu Mamie Ummi ma sukayi mana sallama, Mamie tadube ni tace "Me kike so a girka miki?". kasa nayi da kaina ina wasa da Æ´an tsasuna, murmushi mai sauti tayi kana tace "FaÉ—a min abun da kike jin sha'awar sa". tafaÉ—a cikin nuna kulawa sosai A hankali nace "Wainar fulawa da yaji banda kwai". fuska É—auke da murmushi tace "To yanzu kuwa za'a kawo miki".... Sai da su Abbu suka tafi kafin Ya SALEEM yashigo dan tun da aka idar da sallah zama yayi a cikin masallacin. Har lokacin ina zaune Inna na bayi tana al'wala yana shigowa tana fitowa, duban sa tayi tana faÉ—in "Kai mai sunan malam anya kaci abinci ma kuwa yau? ga abinci can nazuba maka kaci". baki yataÉ“e yakaraso yazauna bakin gadon tare da soma latsa wayar sa kana yace "Ni nace miki inajin yunwa ne?". "Yoo gani nayi tun safiya kana tsaye banga kasa komai a bakinka ba to shike nan kai ai ba a yimaka gwanin ta". tafaÉ—a tana gyara mayafin kanta kana tacigaba da faÉ—in "Ta'ina ma mutum zaiyi sallah anan ba sallaya É—azu ma Umar ne yakawo min sallayar sa". batare daya É—ago ba yace "Kije masallaci can waje mana kiyi sallar". "To ai kam gara masallacin". tafaÉ—a tana nufar kofa tafita, duban sa nayi tare da lankwashe kai nace "Nima zan je nayi sallar ko sallar asuba banyiba". nafaÉ—a murya a marairai ina cuno baki gaba, A hankali yaÉ—a go kansa yasauke idanunsa cikin nawa sai ya aje wayar a gefe yariko hannuna yahaÉ—e tafin hannunmu yadunkule shi, yamiko É—aya hannunsa zuwa kan cikina sai ya manna tafin hannunsa sosai a hankali ya lumshe idanunsa yakuma buÉ—e su cikin nawa, a sannu yashiga motsa lips É—in sa "ÆŠazu ai baki da ikon yine, yanzu kam zaki iya ko?". kai na gyaÉ—a ina janye idanuna daga cikin nasa idon, "Ok". yafaÉ—a tare da sake hannuna yaciro É—aya hannunsa da ke manne a kan ciki na yasauka a gadon tsayuwar sa ya dai-dai ta,ganin yana shirin É—auka tane yasani saurin zamowa bakin gadon nasauko sai yariko hannuna yana faÉ—in "Zaki iya tafiya?". kai na gyaÉ—a masa, yana rike da hannuna muka shiga bayin,tsayuwa nayi asakiyar bayin mai kyau da tsaruwa tsaftsaf dashi kamar ba banÉ—akin asibiti. "To yi al'wala'n". yafaÉ—a yana dubana, É—an kallon sa nayi nace "Zanyi wanka tukun jikina warin magani yake min". murmushi'n fuskarsa ne yakaru kana yace "To yi wankan zai bari". yafaÉ—a tare da soma kiciniyar tuÉ“e min doguwar rigar dake jikina.... sabulu yaÉ—au ka wan da ke adane acikin Æ™walin sa yazo gaba na, hannu namika ina kokarin karÉ“ar sabulun da faÉ—in "Ya SALEEM kafita kar Inna tadawo". rike sabulun yayi gam a hannunsa yace "Sai me in ta dawon kina tsoron kar ta yankaki ko shiyasa É—azu kika faÉ—a mata sirrinmu ko,harda zame kanki kibani laifin nika É—ai,bakece mai tayani hirar ba?". yayi maganar idanunsa a kaina kasa nayi da kaina sai kuma na turo baki gaba, A hankali yafurta "Aha bakece ba??". rau-rau nayi da ido tsorona É—aya kada yacewa Inna hira yakece natayashi ita kuma ta yarda. cikin rawar murya nace "Ni dai Allah babu ruwana". nafaÉ—a hawaye taf idanuna, "Kuka zakiyi ba hawaye ba dan kuwa yau fitinanniyar kakar nan taki yankaki zatayi tun da gashi Æ´ar ke É—in nan har kin iya karÉ“ar ajjiya wajen hira". tuni hawayen yafara zuba sai nashiga faÉ—in "Wlh Allah babu ruwana ai kai ne". nashiga bubbuga kafafuna a kasa, ido yawaro da sauri yasaki sabulun dake rike a hannunsa kasa yajanyo ni jikinsa yana faÉ—in "Ke kinutsu fa". kai narika juyawa cikin kirjin sa ina cigaba da faÉ—in "Ni dai babu ruwa na ai kai ne". cikin hanzari yakai bakinsa saitin kunnena a hankali yace "Ki nutsu kidai na jijjiga jikin ki dan Allahhhhh". numfashi yaja kana yacigaba da faÉ—in "Babu abun da zata miki duk laifin zan É—aurawa kai". tallafo fuskata yayi da tafin hannunsa yasa tafin hannunsa guda yashare min hawaye yana bina da wani irin sihirtaccen kallo mai haÉ—e da murmushi,nidai ido na zuba mishi dan nagaza fassara irin kallo da kayataccen annurin fuskarsa dake bayyana tun É—azu na musamman. Da kansa yawan ke ni tsaf dan duk yanda naso yafita a bayin yaki. namai da kayan da na tuÉ“e ina yamusa fuska dan duk da nayi wankan ma ban dai na jin warin da jikina yake yi na magani ba, nayi al'wala namike ina cigaba da yamusa fuskar. dubana yayi da kyau yace "Menene kuma?". cikin zunÉ“ura baki nace "Har yanzu jikina bai dai na warin maganin ba". rungumo ni yayi yacusa fuska ta cikin kirjinsa a hankali nake jan numfashi ina shaÆ™ar kamshin jikinsa mai matukar daÉ—i kana zuwa can yaciro ni har muka fito kamshinsa kaÉ—ai nake ji. ina zama Inna nashigo wa shikuma yafita zuwa can yadawo rike da sallaya yashin fiÉ—a a gefen É—akin na sauko, nagaba tar da sallar Isha da shafa'i da wutiri na sallame. nabar sauran sallolin sai gobe idan Allah yakai mu acikin kowani lokacin sallar da yawuce ni idan nayi sai na rama wan da ake bina,kamar yan da aka koyar da mu a makarantar islamiyya. Daga bakin kofa Iro direba yayi sallama aka amsa mishi yashigo É—auke da kula wan da Mamie tazubo min wainar fulawa aciki,yayi min yaya jiki,kana yayi mana sallama yafita, Inna tazuba min wainar cikin plt da yaji a gefe.. ido Ya SALEEM yazuba min ganin yadda nake cin wainar. tass na cinye wan da tazuba min har ina suÉ—e hannu... Babu jimawa Nurse tashigo taÉ—aura min ruwa kamar yan da Dr Farooq yafaÉ—a, a hankali ruwan yafara shiga jikina, Ya SALEEM nagefe na Inna na zaune a kan kujera ina É—an saurarar hirar da take yi masa har bacci yaÉ—au keni... sai wajen karfe 12:30 Ya SALEEM yatafi abisa tursasawar Inna..â˜? Washegari da sassafe su Abbu suka zo har da su Fauzan da Nusaiba Ummi ce kawai bata zoba, Aunty Rafee'at tare suka zo da Dr Farooq haka ma Aunty Jaleela da barrs Aliyu. gogan kam tun ana idar da sallar asuba ya'iso..... Bayan Æ´an gwaje-gwajen da Dr Farooq yayi min yabamu sallama ganin jikin da sauki sosai... Ni da Inna Fauzan Nusaiba amotar Ya SALEEM. Fauzan yazau na a gefen direver, mukuma muka shige gidan baya. Motar Abbu kuma Aunty Rafee'at da Aunty Jaleela da Mamie suka shiga, su suka rigamu isa Abbu na sauke su yawuce gurin aikin sa Abba kam tun daga asibitin shi yawuce, a farfajiyar gidan Ya SALEEM yafaka motar a nan muka tadda su Mamie tsaye suna zaman jiran isowar mu. Mamie ta iso tabuÉ—e gefen da nake na sauko, nan ma ai katan gidan kaf suka taho in da muke suna mika gaisu.. Jin hayaniya cikin gidan yasa Na'ima mikewa tafito da sauri dan ganin abun da ke faru wa tana sako kanta waje sai.........!â˜? *Saura kaÉ—an Free page yakare waÉ—an da basu biya ba amaso afara biya* Mommyn twins ce 🌺 *HAMDAH*🌺 *Na* *RASHEEDA S DIRECTOR* *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* _BOOK_ _ONE_ Free page My no 08034690723 🅿ï¸?29 Sai ji tayi gaban kirjin ta yayi wani irin bugawa haka kawai,da mamaki take kallon YA SALEEM dake tsaye a gefen HAMDAH Mamie narke da hannu ta tana yi mata magana, yazuba mata ido yana binta da wani irin kallo na musamman,ita kuma ta make kafaÉ—a tare da cuno baki gaba, gaba ki É—ayan su dariya suka saka mata, gogan ne kawai ya murmusa har sai da jerarrun fararen haÆ™oran sa suka bayyana. yayin da fuskar sa ke bayyana zallar annuri. cikin sananin yan da taji zuciyar ta nacigaba da wani irin bugawa cikin jin wani irin bakin ciki ganin yan da gaba É—aya hankalin sa na kanta,wani irin muguwar tsanar HAMDAH ne yadaÉ—a baibaye zuciyar ta, ko jiya sai da takirashi take tanba yarsa yaushe zai dawo yace mata babu rana,sai kuma yau gashi ya dawo da wowar ma datatashi ganin sa da HAMDAH dan idanunta yagama rufewa bata ganin kowa agun sai shi da ita da kuma kallon da yake ai ka mata. da sauri cikin É—an razana taÉ—a go wayar ta dake rike a hannunta jin yana tsuwa,ganin kawar ta Raliya ce ke kiran nata yasata koma wa da baya cikin parlour'n ta, tare da É—aga kiran tace "Hello Raliya". Daga cikin wayar Raliya tace "Na'ima kina ina ne?kinsan meke faruwa ma kuwa?". Na'ima tace "Gani anan ina kan bakin gani wannan yarin yar in ba mutuwa tayiba bazan huta ba". Raliya tace "Au asha dai kin sani". "MeÉ—in?" Na'ima tafaÉ—a kana yacigaba da faÉ—in "Ina zaune najiyo hayaniya nafito sai ganin SALEEM nayi da Æ´an gidan su harda uwar sa da wannan kinibabbiya jarabbiyar annobar yarinyar,dan rai nin wayo jiya munyi waya dashi yace min bai san ranar dawowarsa ba sai gashi yau yadawo kuma nagansu tare". da sauri Raliya tace "Ganin su kaÉ—ai kika yi baki masan meke faruwa ba,yanzu haka ina (Alheri hospital)ne kin san anan nake yin Implant É—ina yau ne kuma team É—in dawowa na asibitin,ina zuwa naga SALEEM da Æ´an gidan su suna fita daga asibitin,kafin ma nafita amota har sun fita,ina shiga ciki na ga Dr Farooq mijin kanwar SALEEM da Sakeenat Salis kin san a asibitin take ai ki, yana gaba tana binshi abaya rike da files a hannunta,da ta ganni shine tatsaya,shine nake mata tsiya ganin yan da take binsa da sauri, shine tace min wai ai matar *Parmsec *ABDALLAH Idris ABDALLAH* ne aka kawo ta jiya yau kuma aka sallame ta files É—in ta ne a hannunta zatakai offece É—in oga'n su a can za a ajiye ba'a in da ake ajiye na kowa ba". wani numfashin bakin ciki da tashin hankali Na'ima ta ja sai take ji kamar taje yanzu tashake ta tamutu tahuta. Raliya tace gaba da faÉ—in "To da naga ma abun da yakawo ni har zan fita sai kuma nabi gurin Sakeenat É—in cikin dabara na tambaye ta in da bazata gane ko wani abun bane, nan take faÉ—a min ai an shigo da ita asibitin jiya a sume gwajin farko a ka gano ciki ne da ita a take a gun *Parmsec ABDALLAH Idris ABDALLAH* yayiwa Dr Farooq kyautar miliyan 2 cikin murna take faÉ—a min dan ita ma Dr Farooq kyautar 200k yabata.da gidan ki nayi niyyar zuwa na faÉ—a miki wannan mummunar labarin naji kafin na iso ma É“ata lokaci ne wlh kawata wagga batu ya jijjiga ni bakaÉ—an b". Tun kan Raliya takara sa maganar Na'ima da tuni jikinta yakama tsuma wani irin muguwar gumi ne ta karyo mata cikin masifar tashin hankalin ta mulmulo wani babban ashar ta auna tare da faÉ—in "Ciki!? ciki take dashi cikin ma na SALEEM!!, kutumar uban can wlh karya kike HAMDAH baki isa ki haifi É—a acikin gidan nan ba har in ina numfashi,sai na nuna miki kasawar ki sai na shayar dake É—aci fiye da wan da kika cusa min wlh baki isa ki haifi É—a acikin gidan nan ba,dani kike zancen!!!". wurgi da wayar tayi takama kai kawo cikin parlour'n tarasa ma mezata yi guda É—aya sabo da sabar tashin hankali. jin karar buÉ—o kofa na gefen side É—in HAMDAH dake tanan cikin babban parlour'n yasata yin wani irin juyi dan bataki ace HAMDAH ne ke kokarin shigowa cikin parlour'n ba tashake wuyar ta sai ta kaita lahira. Ya SALEEM ne yafito daga cikin side É—inta da ta kofar dake nan cikin babban parlour'n, wayace kare a kunnensa yana magana cikin sakin fuska yake faÉ—in "Jikin da sauke sosai É—azu aka sallame mu, ah babu wata matsala da ita da baby suna cikin koshin lafiya sosai yanzu kam,to ya karatu?". daga cikin wayar Masa'ud dake jin kansa cikin wani irin muguwar farin ciki har yakeji inama yanzu ya ganshi a Nigeria cikin matukar happy yace "Alhamdulillah ai ina ga a satin nan ma zan zo ayi rainon Baby'n nan dani,barima yanzu nashiga kasuwa nayiwa baby tsaraba". "A'a kada kazo kabari kusa mi hutu tukun". Ya SALEEM yafa fuska É—auke da annuri..... wani irin das karewa Na'ima tayi tana bin sa da ido har yashige corridor É—in da zai sadashi da side É—in sa,wato ma bai masan nata gurin ba dan ko in da take bai kallaba hankali sa gaba É—aya ya mai da kan maganar da yake wan da dakaga yanayin sa kasan yana cikin zallar farin ciki da jin daÉ—i. nan hankalin ta yatsanan ta wajen tashi sai take jin tashin hankalin da take jin kanta ciki yanzu yaninka wan da É—azu take ji sau dubu,cikin cushewar Æ™waÆ™walwar ta daya cushe a lokacin taÉ—aura hannu aka tanufi É—akin ta tana faÉ—in "Boka ya zakayi min haka yazaka bari yarin yarnan ta tasamu ciki bayan ga in da mukayi da kai"..... Har yamma muna tare dasu Mamie in da su Aunty Jaleela suka sharewa Inna É—akin da wancan zuwan ta tasau ka,dan tace bazata koma ba har sai ta daÉ—a ganin saukin jikin nawa sosai, sai a lokacin mazajen su suka zo suka kwashe su,bayan sallar magriba kuma Ya SALEEM yamai da Mamie gida... Zaune nake gaban mirror É—aure da towel sai mulke jikina da turaruka nake,dan har yau ban fasa jin jikina nayi min warin magani ba,sai dai duk tulen mulke turaren nan da nake baisa na daina jiba,fuska na kwaÉ“e kamar nasa kuka haka nake ji dan har cikin wuyana nake jin warin maganin sai kuma narika jin zuciya ta nason tashi. yaturo kofar da sallama yauke a bakinsa,tsayuwa yayi daga bakin kofar daga cikin mirror ina hango shi yayin da shima yake iya kallona daga in da yake tsaye tacikin mirror,wani irin kallo yake bina da shi na musamman, niko É“ata fuska nayi kamar zan fashe da kuka. a sannu yatako yazo in da nake yatsaya daf dani tabayana, yayin da yake cigaba da kallona tacikin mirror,a hankali ya saka hannunsa kan kafaÉ—a ta sai yarika tafiya da shi yazagayo shi ta saman kirji na, a sannu yaruko bakin towel da ke É—aure a kirjina yakunce shi yasaka yatsarsa yaÉ—an ture shi sai yazame kasa, A hankali yacigaba da tafiya da hannunsa har yasau keshi kan ababen kirjina, wani numfashi ya sauke da sai da najiyo sautin sa, A sannu cikin wani irin salo yake sarrafa breast É—ina da hannunsa,baya nayi da kai na na manna shi sosai a jikinsa duk da bayana ne a jikin nasa amma ina jiyo kamshin sa mai sa na dai na jin warin maganin da nake jin kijina keyi min, a hankali yarika tafiya da hannunsa É—aya zuwa kan ciki na, yayin da hannunsa guda ke kan breast É—ina, tafin hannunsa yamanna kan cikina sasoi wani numfashi yasau ke wan da yafi na farkon, a hankali yarika shafa cikin yayin da yasanya ida nunsa cikin nawa tacikin mirror'n. a sannu yarankwafo da kansa gefen wuyana ya manna min kyakkyawar sumba, sai yayi sama da bakin sa yakawo shi sai tin kunnena a hankali yamosa laɓɓansa yace "Menene yafaru ake ta É“ata fuskar". baki na zunÉ“ura nace "Allah Ya SALEEM turaren ka yafi daÉ—i nayi ta shafa waÉ—an nan turarukan amma har yanzu ina jin warin maganin". ido yatsurawa lips É—ina kana a hankali ya lumshe idanunsa tare da buÉ—e su lokaci guda kana cikin yanayin nan nasa yasaki murmushi mai karawa fuskar sa annuri yace "Ok to ina zuwa" yafaÉ—a tare da cire hannunsa a jikina yanufi kofa yafita, zuwa can sai gashi É—auke da turare har kala uku masu tsadar gaske da kamshi na musamman, sai dai dawowarsa na yanzu yasauya shiga yanzu singlet da gajeren wando ne ajikin sa. miko min su yayi yana faÉ—in "To gashi ki aje kirika shafasu idan nafita gobe zan karo miki wasu". murmushi nayi ina feshe turarukan a jikina ina mai jin daÉ—in kamshin su.. abin da yaso bani mamaki shine da Ya SALEEM yamasa a jikina yakoma bakin gado sai naji kamshin yarage min daÉ—i sosai,ido naÉ—an zuba mishi daga cikin mirror da hannu ya yafato ni namike nazo in da yake ina zama kusa dashi sai naji kamshin yadawo yimin daÉ—i irin wan da nake so. kwanciya yagyara kan gadon tare da janyoni jikinsa yaja mana blanket yarufe mu....â˜? Washegari bayan yatafi masallaci É—akin da Inna take nakoma acan nayi salla,haka kawai nake jin tsoron zama ni kaÉ—ai.. Satin Inna É—aya takoma,kullum muna tare da Ya SALEEM ina cikin jikin sa yanzu nagama yar da bawai kamshin turare sa keyi min daÉ—in ba kamshin jikin sa ne keyi min daÉ—in har in ina jikin sa banajin warin magani da tashin zuciyar da nake ji har sai nabar jikin sa. shima daya fahimci haka sai ya rage fita yanzu kusan kullum muna tare da shi ko a side É—ina ko side É—in shi,yanzu bana yin girki Mamie ke girkawa tasa direba yakawo kullum sau uku a rana... A É“angaren Na'ima kuwa wani shiri take da ita kaÉ—ai tasan ma'anar sa,abin da zai baka mamaki bata taÉ“a nuna cewa tasan da cikin ba in da shima gogan bai faÉ—a mata ba haka zalika bata nuna masa ta sani ba, bata kuma nuna wani abun da zai nuna cewa tasanin ba...🤔 Haka rayuwa yacigaba da tafi kwanaki sunata shuÉ—e wa, yanzu watannin cikin biyu kena,nuna kulawa da tarairaya gun Ya SALEEM ba'a magana,duk da kuwa irin yana yin rayuwar sa narashin yin doguwar magana. Zaune muke a parlour ina shan kunun nono da yau Mamie ta dama min shi cikin flaks, ina zaune a jikin sa a kasan carpet,ya mike kafafunsa ya ware su ya sanyani cikin su. Aje cup É—in kunun nayi jin cikina ya cika,hamma nayi jin bacci yafara fizgata, É—an karkato da kansa yayi yaleko fuskata, a hankali yace "Tashi kije ki kwanta bari naje nayi wanka". kafaÉ—a namake nace "Ni dai tsoro nake ji muje tare". ido yaÉ—an tsuramin da mamakin yawan faÉ—an tsoro da nake yi yanzu yace "Ok to tashi muje". yunkurin mikewa nake sai yayi saurin mikewa yariko kafaÉ—u na yamikar da ni tsaye kana yariko hannuna muka nufi side É—in sa, A bakin gado yazaunar dani kana shi kuma yashige cikin bathroom bayan wasu mintuna yafito É—aure da towel a kugunsa, zuwa lokacin kam nama kwan ta dan jin baccin sosai a ido na, boxes da singlet ya saka ya hayo gadon ya janyo ni jikin sa. lumshe idanuna nayi jin yan da yake ai kin shafani da tsotsar sassan jikina da zafi-zafi, hannunsa narike jin yana cusa shi cikin pant É—ina cikin muryar jin bacci nace "Ya SALEEM bacci nakeji". a hankali cikin É—an fizgar numfashi yace "Yau kam ki tayani hira ko ba mai yawa ba". fuska na maraice "Allah bacci fa nake ji sosai". pant É—in ya murzashi kasa tare da faÉ—in "Ki daure kin ji kaÉ—an zanyi hirar ba jimawa zanyi ba". shiru nayi badun komai ba sai dun yanzu yarage cemin zaiyi hirar tashi tun lokacin da aka sallamo ni a asibiti ya kai sati kafin yace nataya shi hira tun da yayi sau É—aya sai da yakuma kai wani satin kafin yakara,yanzu kuma satin sa biyu kena acikin sati biyun baifi sau uku ya kusan ceni ba duk da ina ganin É—inbin bukatar hakan a idon sa. amma yakan iya bakin kokarin sa wajen hakura ya kyaleni a cewar sa wai har yanzu ban warke ba sai bayan watanni biyu nan gaba... Bayan komai yalafa yakai ni bayi mukayi wanka yadawo da ni muka kwanta nan take kuwa baccin da ke cike tam a idona ya sure ni... Da misalin karfe 3 na dare na farka jin wani bala'in kishin ruwa wuyana ya bushe kayau,a hankali nazare jikina a nashi namike zaune,ina haÉ—iye miyau da kyar jin yadda wuyana yabushe, a hankali yabuÉ—e idanunsa yazuba min tare da faÉ—in "Ya dai". nace "Kishin ruwa nake ji". "Ok". yafaÉ—a tare da mikewa da É—an sauri yasauka a gadon in da É—an ma dai-dai cin fridge yake aje nan gefen É—akin yanufa yabuÉ—e yaciro gorar ruwa yahaÉ—o da cup yadawo in da nake,yasiyaye ruwan ya mika min,da sauri nakarÉ“a nakai bakina kurÉ“a É—aya a nabiyu naciro kofin,na kalleshi kamar zan fasa kuka nace "Ya SALEEM ba irin wannan ruwan ba". da mamaki yace "Wani iri to?". rau-rau nayi da ido jin yadda kishin ruwan ke azalzala ta gashi dana sa wannan ruwan a bakina sai naji yayi min É—aci sam ba irin sa nakejin kishi saba. nace "Irin ruwan rijiyan gidan Inna" ido yaÉ—an waro yace "Ruwan rijiya kuma??". yayi tan bayar da mamaki,kai na gyÉ—a, numfashi yasauke tare da zuba min ido sosai, ni dai fuska na marairaice kamar zanyi kuka,duban agogo yayi 3:15 AM. sai ya mai da kallonsa gare ni kana yace "Sha wannan É—in idan gari ya wayen sai a kawo miki na rijiyar". da sauri nagirgiza kai "Allah wannan ruwan da É—aci". nayi maganar hawaye na sauka a idona dan ba shakka inajin muguwar kishi. shiru yayi yana nazarin ta in da zai samo ruwan rijiya a eriyar unguwar tasu. sauka yayi a gadon yaÉ—au jallabiyar sa yazura ya dube ni yana faÉ—in "Ya isa bari a samo miki". kai na gyaÉ—a ina binsa da kallo har yafita. Yana fita bakin get ya nufa ya kwankwasa kofar mai gadi,koda yafito mai gadi yasha mamakin ganin sa cikin sakiyar daren na, yadube sa da fargaba yace "Ranka shi daÉ—e lafiya kuwa?". Ya SALEEM yace "Lafiya,a ina zan sami ruwan rijiya yanzu" Ido mai gadi ya zaro tare da dafe kirji yace "Ruwan rijiya? a unguwar nan kuwa gaskiya dakamar wuya sai dai in a wajen unguwar nan tacan wani unguwar za'a iya samu, ranka shi daÉ—e kuma ai yanzu ko an fita ma da wuya a samu sabo da duk gidan da za'aje yanzu kam baza a sameshi a buÉ—e ba,kaduba lokaci kuwa yanzu oga??". É—an gajeren tsaki SALEEM ya ja yajuya batare da yace komai ba yaÉ—a go wayar sa yalaluÉ“o number Mamie ya dannawa kira tare da nufar parking space, har sai da wayar takusa sinkewa kafin ta É—aga cikin muryar bacci haÉ—e da fargabar ganin yakira ta acikin wannan tsohon daren hankali tashe tace "SALEEM meke faruwa!??". motar yabuÉ—e yashiga yazauna kana yace "Mamie wai tanajin kishi kuma wai ruwan rijiya zata sha". numfashi Mamie tasauke dajin akasin abin da take zato ta ce "To SALEEM a nemo mata mana ba a son masu laluri irin nata subukaci abu surasa". "Ai Mamie a unguwar nan kam baza'a sami ruwan datake so É—in ba". tace "Eh kwarai baza'a samu ba kam to bari nayi Wa Abbu'n ku magana akwai wani gida atacan karshen layin mu naga gidan akwai rijiya tun da laluri ne sai aje a rokesu". yace "Imma baza su bada kyauta ba sufaÉ—i ko nawane a biya su gani nan zuwa". dariya Mamie tayi tace "Kai haba bazasu faÉ—a ba ma bari na sami Abbu'n kun.". kamar yan da tafaÉ—a tanufi É—akin Abbu tasanar masa tare suka fita a cikin daren suka nufo get, koda baba mai gadi yafito yaji uzurin su, Allah yasa aka taki sa'a baba mai gadin yana da number mai gidan tasana diyyar wani harkan da suka taÉ“a yi kwanakin baya. nan Abbu yakira sa yagabatar masa da kansa sannan yayi masa bayanin abun da yake so. A É“angaren mutu min kuwa wato malam Shehu da jin Abbu ne ke kiran nasa da niman wani abun a gare sa sai yaji daÉ—i dan kuwa yasan Alhj Idris da É—an uwan sa Alhj Shu'aibu mutanene nagari masu tai makon al'umma da sada zumunci sakanin makota duk da sakanin gidan sa da nasu da É—an rata amma alkairansu na isar masa. yace babu damuwa suzo akwai ruwa ko duk rijiyar zasu É—iba. Ko da su Abbu suka isa gidan suka samu har yasa yaran shi sun cika jara kuna manya biyu da ruwa,sukayi ta masa godiya,dan haka koda SALEEM ya'iso unguwar Mamie tayi masa kwatancen gidan yakaraso,shima yayi masa godiya yaran malam Shehu su suka kwashi jara kunan suka saka bayan motar sa yayi musu sallama yatafi bayan ya baiwa malam Shehu kyautar 50k nan su Abbu ma suka koma gida. Tun fitar sa ban iya kwan ciya ba ina nan zaune duk tsoro yagama cika ni,motsi naji a parlour da Kuma magana sama-sama, nan take jikina yakama rawa........!â˜? Mommyn twins ce 🌺 *HAMDAH*🌺 *Na* *RASHEEDA S DIRECTOR* *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* _BOOK_ _ONE_ Free page My no 08034690723 🅿ï¸?30 _free page saura kaÉ—an ya kare_🗣ï¸? Sosai jikina ke bari jin motsi da maganar da ake cikin parlour sai dai sam bana jin abun da ake faÉ—a sai dai É—an sautin maganar da nake iya jiyo wa shima É—in nasan sabi da dare ne ko mi motsi kaÉ—an da zakayi sai an jiyo sautin sa. tsoro nane ya tsananta jin taku na matsowa bakin kofar É—akin, da sauri na kai hannuna natoshe bakina jin kuka na kokarin kwace min, baya narika ja har na isa jikin garu na rakuÉ“e ina karkarwa cikin matukar jin tsoro hawaye ya gama wanke min fuska, "Innalillahi wa'inna'ilaihirraji'un". Ji kawai nayi na furta kalmar sai nashiga nanata kalmar cikin ruÉ—u da tashin hankali mara misaltuwa, wani irin zabura nayi jin alamun an taÉ“a handle ana kokarin murÉ—a shi, sama numfashi na keyi tamkar zai bar jikina,dai-dai lokacin kuma najiyo karar shigowar mota cikin gidan, handle É—in a ka sake da karfi sai kuma sautin gudu alamun kafa bana mutum É—aya ba... Yana gyara parking yafito yabuÉ—e but yafiddo da jara kunan ya kwashe su duka biyu a kowani hannunsa guda, yanufi side É—in sa, direct kitchen yawuce ya aje su ciki kana yaÉ—au cup yabuÉ—e jarka guda ya tsiyaye ruwan yanufi bedroom É—insa. kukan da nake ta dannewa ne yakwace da mugun karfi jin an turo kofar,ganin shine sai na mike da gudu na duro a gadon na nufo in da yake cikin kukan da ya tsananta sabo da firgici da tsoro, cikin hanzare ya ajiye cup É—in a kasa ya buÉ—e hannayen sa nafaÉ—o cikin jikin sa, sai ya haÉ—e hannayen sa yadaÉ—a cusani cikin jikin sa sosai. fuskata nakife cikin kirjinsa ina juyashi da cigaba da kukan yayin da jikina ke matsanancin É“ari. cikin tashin hankali yake faÉ—in "Menene me yasame ki". ina ban iya bashi amsa ba sai ci gaba da juya fuskata cikin kirjin sa da matsanancin kukan da nake, hankali tashe yarka jero min tan bayoyi ko É—aya ban iya bashi amsa ba,a hankali ya karkato da kan sa yadire bakin sa sai tin kunnena yashi huramin sassanyar iskar bakin sa cikin kunne yana É—an bubbuga bayana da shafa kaina. ajiyar zuciya narka sauke wa a hankali sautin kukan yarika yin kasa a hankali cikin sigar lallashi da yace "Menene iye *HAMDAHHH*??". wani dogun ajjiyan zuciya nakuma sauke wa kana cikin muryar kuka nashiga labarta masa abun da naji. shiru yayi sai kuma ya sauke numfashi, a hankali yace "Babu komai fa kinsan dare ne yanzu so komai kankan cin motsi zaka iya jiyoshi ta yuwu daga É“angaren masu ai kine kika jiyo motsin". kai na girgiza da sauri nace "Allah Ya SALEEM har kofar nan an taÉ“a kamar za'a shigo". nan ma shiru yaÉ—an yi kana yace "Babu komai zo ga ruwan na samo miki". yaciro ni a jikinsa yaÉ—au ruwan yaruko hannuna muka zauna bakin gado ya mika min ruwan nakarÉ“a, nakai kofin bakina nasoma shan ruwan da nake jin sa babu ruwan da yakai min shi daÉ—i,shiko ido yazuba min ganin yanda nake shan ruwan da bashida ko daÉ—i a ganin sa, niko ji nake babu ruwan da yakai min shi daÉ—e tas nashanye ruwan ya karÉ“i cup É—in ya'aje. lafewa jikin sa nayi dan har lokacin cikin jin tsoron nake, babu jimawa aka kira sallar farko, leko fuskata yayi ganin nafara gyangyaÉ—i pillow ya janyo a hankali ya cironi a jikin sa yakwantar dani yamike yashige cikin bathroom bayan sa nabi da kallo har ya shige idanuna na maida su na rufe babu jimawa bacci yayi gaba da ni.. Al'wala yayi yafito yahaye kan sallaya yafara nafilfilu bai tashi kan sallayar ba sai da yaji ana shirin shiga sallar asuba,yazo in da nake yana kai hannu jikina nabuÉ—e idanuna da sauri cikin razana nashiga yunkurin mikewa. kansa ya É—an dafe yace "Ke ba komai fa kinutsu". numfashin tsoro na sauke kana yaci gaba da faÉ—in "Tashi kiyi sallah lokacin sallah yayi". da sauri na mike zaune cikin marairaice murya ganin sa da shirin tafiya masallaci nace "Dan Allah Ya SALEEM kar ka tafi tsoro nake ji". Ido yatsura min batare da yace komai ba sai kuma yajuya yanufi kofa yabuÉ—e yazaro key ya dawo in da nake yamika min kana yace "KarÉ“i idan nafita ki kulle". kai nagyaÉ—a tare da karÉ“ar key É—in jiki a sanyaye,na mike tsaye yafita yaja min kofar nikuma na zura key na kulle... duk da na kulle kofar amma cikin É—ar-É—ar nake ina idar da salla nakoma kan gado na rakuÉ“e,koda yadawo yayi knocking sai da na tabbatar shi É—in ne kafin na buÉ—e.. (11:30 AM) Zaune muke a parlour'n sa ina cikin jikin sa ina shaÆ™ar kamshin sa, da yanzu hakan yazame min sabo da kuma samin zaman lafiya ta har in ba haka ba kuwa to ba shakka zan wuni cikin jin warin magani a jikina da tashin zuciya. hannunsa na kan cikina dayake a shafe kamar babu hanyi bare kuma wani halitta acikin sa, yanata shafa cikin. Yayin da kofin ruwan da ya samo min jiya ke gaba na da safen nan nasha ruwan yafi sau biyar, hannu na mika ina kokarin É—au kar cup É—in nakuma shan ruwan yayi saurin kai hannunsa kan cup É—in yace "Ya isa haka shan wannan ruwa a kawo miki me kyau kisha mana dubi wannan ruwa ni sai yauma naga kalar sa". fuska na kwaÉ“e nace "Nidai wannan yafi min daÉ—i". zai kuma yin magana wayar sa ta soma ringing,da sauri yayi picking call É—in ganin Abbu ne ke kiran nashi yakara wayar a kunnen sa tare dayin sallama yace "Barka da safiya Abbu". É—an shiru yayi daga bisani yace "Subhanallah Inna'r a wani asibiti?". "Ok to gani zuwa". yafaÉ—a tare da sauke wayar. Ido nawaro da sauri nace "Me yasa mi Inna?". yace "Su Abbu sun je gaishe tane suka samu bata da lafiya shine suka taho da ita suna asibiti yanzu". Ido nakuma warowa nace "Ayya shekaran jiya mukayi waya da ita naji muryar ta wani iri na tambaye ta takece min wai mura ne ke damin ta, ayya Allah sarki Inna bari na je na shirya mu tafi". nafaÉ—a ina kokarin mikewa ajikin sa da sauri. cikin hanzari yaruko ni tare da sanya idanunsa cikin nawa yaÉ—an girgiza min kai kana a hankali cikin yanayin nan nasa yace "Kirika bi a hankali kidai na jijjiga jiki da yawa fa". fuska na marairaice dan yanzu hankali na nagurin Inna nace "Toh". idanunsa ya lumshe tare da kuma buÉ—e su sai ya mike yaruko kafaÉ—u na yamikar dani,da sauri na juya nanufi kofa nafita. Ina shiga bedroom É—ina kaya kawai na sauya kasan cewar nayi wanka a side É—in sa,naÉ—au mayafi da waya ta nayi waje,a kusan tare muka fito yana isa parking space ina karaso wa na buÉ—e motar nashiga shima yazauna mazau ninsa kana yaja motar muka É—au hanyar asibiti... Acan muka tadda Æ´an gidan mu gaba É—ayan su, da sauri na isa da Inna ke kwance nace "Sannu Inna ayya murar ce har yanzu bata sake kiba?". cikin karfin hali da É—an jin jiki da ciwon nata ta ce "Ke dai bari Æ´ar nan ai har zazzaÉ“i yasa min amma da sauki tun da aka É—aura min ruwan nan nake jin É—an daÉ—in jikin". nace "Sannu Inna Allah ya sawaka". Ya SALEEM ma yakara so yana yi mata ya jiki, Aunty Jaleela dake tsaye a gefe ta gurin kanta tace "Uhum ina gashi Æ´ar gwal É—in taki sai yanzu ta iso amma kin iya zuwa garin nan kiki zuwa gidajen mu sai nata". "Ungo naki Jaleela". Abbu yafaÉ—a yana yi mata dakuwa,Aunty Rafee'at tace "Allah da gaske ne Abbu ko tazo garinnan bata zuwa gidan kowa haka wancan zuwan natama data jima a garin nan bata je gidajen muba har da wani wai ita gidan jikar ta tazo to mu basai ki kwashe mu kizuba mu a kwandon shara ba". Ido kawai Ya SALEEM yamusu kowa tashiga taitayin ta kana yaÉ—aura da faÉ—in "Ku baku da hankali ne mutum na kwance ba lafiya kubi kucikashi da surutu oya kuyi waje". yafaÉ—a yana nuna musu kofa. Inna tace "Rabu da su mai sunan malam ai sa faÉ—a nan gaba Allah ya kai mu ni ko kofar gidan wata ma yaushe zan kalla,yoo ai dama ba gida jen ku nazo ba tun daga can nayi niyyar zuwa nata gidan ne sai ku bari idan na koma nakuma fitowa da shirin zuwa naku gidan, maganan nu kawai". hannunta da aka É—aura mata ruwan narike ganin tana faÉ—an tana É—agoshi gashi maganar ma da ka ganshi kasan cikin karfin hali take nace "Inna kinga sun fita ma ki sai da hannunki kar ya goce"... to kawai tace min bata kuma yin magana ba zama nayi a bakin gadon ina rike da hannunta a hankali tarufe idanunta nan bacci ya É—auke ta, ido na É—an zuba mata sai naja wani dogon ajiyan zuciya jinsa kawai nayi batare da nasan da zuwan saba,sai na daÉ—a rike hannunta da kyau. kaf É—akin sai da suka juyo da kallon su gare ni Abbu yace "Menene HAMDAH wani abun ne?". kai na girgiza masa da sauri nace "Ba komai". sai kuma nayi hawaye yacika min ido har suna kokarin zuba cikin dabara na É—ago bakin gyalena nataro waÉ—an da suke son zubowa, ina É—ago kaina karaf muka haÉ—a ido da Ya SALEEM ida nunsa a kai na da fuskar tambaya, murmushi nayi ina gyara zama na yayin da naji wasu hawayen suna kokarin zubowa haka kawai narasa dalilin da yasa nake jin hawayen da kuma son yin kuka, hannun ta na aje kan gadon naÉ—an gyara na tokare shi da mayafin ta ta in da zai zauna dai-dai ruwan yasa mi damar shiga yadda yakamata. sai namike naÉ—an ja gyalen kaina yaÉ—an kare fuskata sai na nufi kofa. Ina fita da sauri nayi ta bayan room É—in in da wasu kananun bishiyoyi ke jere nashige cikin su da sauri ina toshe bakina jin kukan nason kwace min.. Ina shiga nasaki kuka mai tsuma zuciya cikin yin kasa da sauti.. ganin sa kawai nayi a gabana yanaÉ—e hanyayen sa a baya yazuba min ido,da sauri na É—ago ina duban sa hawaye naciga ba da zuba a idanuna. "Me yasa ki kuka?". yajefo min tan bayar idanunsa a kai na, kai nashiga girgizawa sai nafaÉ—a jikin sa ina faÉ—in "Nima ban sani ba ban sani ba bansani ba Ya SALEEM". nafaÉ—a cikin muryar kuka sosai. a sannu yazaro hannayen sa dake goye a bayan sa yazagaye ni da shi shiru yayi batare da yace komai ba yayin da zuciyar sa keta bijiro masa da yanayin ta na Æ´an kwanakin nan, numfashi yasau ke yadaÉ—a rungume ni sosai kana a hankali yafurta "Ya isa kiyi shiru haka duk san da kika ji tsoro ko wani abu maka mancin haka kirika furta innalillahi wa'inna'ilaihirraji'un kinji". kai na gyaÉ—a masa tare da soma nanata karmar cikin zuciya ta da fatar bakina, a hankali yatallafo kaina yasaka Æ™wayar idanunsa cikin nawa dasuke siyayar da Æ™walla, sai ya girgiza min kai idanuna na É—an lumshe hawayen da suke ciki suka zubo kana na buÉ—e su a kan sa a hankali yamaso da fuskar sa daf da nawa sai ya sauke kyawawan lips É—in sa kan nawa, yazuro harshen sa yakamo lip É—in na na kasa yaÉ—an tsosa sai ya zura harshen cikin baki na sai da ya tabbatar da yasai da kukan da hawayen kafin yazare harshen sa. gaba É—ayan mu fitar numfashi'n mu sai da yasau ya cikin É—an lokacin. tafin hannunsa yasaka kan fuskata yashare min hawayen da ke kwance kan fuskar kana yaruko hannuna muka koma cikin room É—in. har lokacin Inna tana bacci Mamie da Ummi ne kawai muka tadda cikin É—akin su Abba sun tafi masallaci,hannuna yasake shima yanufi masallacin... Har dare muna asibitin sai bayan sallar isha muka koma gida badun naso ba dan cewa nayi ni a nan zan kwana Abbu yace mutafi ga goggo Hauwa da Mamie su zasu kwana, har muka isa gida hankali na nacan asibiti gun Inna babu abun da yafi tada min hankali in da naga haka ta wuni a kwance bata kuma ci komai ba, da yammacin ma É—an hirar da idan anayi tana É—an amsawa shima ta daina tana dai kwance. haka ranar nakwana da tunanin Inna. Washegari da sassafe naje ni side É—in Ya SALEEM da sallama natura kofar bedroom É—in sa nashiga yana zaune a bakin gado boxes ne kaÉ—ai a jikin sa, Na'ima na kwance a gefen sa ta wani ware kafafu daga ita sai zani shima É—in ba a É—aure yake ba rufe jikin ta tayi da shi. kallo É—aya na musu daga su har gadon da suke kai wan da bedsheet É—in sa ya yamutse, na kawar da kai na gefe sai kuma na juya da sauri na koma da baya, wani dogun tsaki Na'ima taja tare da faÉ—in "Ya zaki shigo wa mutane É—aki kai tsaye haka ba sallama in da kin shigo kin sami mutum cikin wani yanayi kuma kice me da alla malama kidai na faÉ—o wa mutane É—aki kai tsaye haka". ban ko tankata ba sai handle da na kama nabuÉ—o kofar. muryar sa najiyo yana faÉ—in "Wani abun ne *HAMDAHHH*?". "Dama gurin Inna zani". nafaÉ—a ina ficewa daga cikin É—akin. Ina komawa part É—ina bayi nashiga nayi wanka nafito nasoma shiri yayin da nake jin wani bakon lamari can cikin kasan zuciya ta,tun ganin da nayiwa Ya SALEEM da Aunty Na'ima naji wannan abun a can kasan zuciya ta. cigaba da shirina nayi ina gama sa kaya nayafa gyale na isa gaban mirror inda na aje wayata na É—auka ina juyowa, yanaturo kofar yashigo, kafe ni da ido yayi niko nayi saurin kawar da kaina daga kallon sa, a sannu yatako ya iso gabana yaruko hannuna yana É—an murza shi yayin da idanunsa ke kaina ya kafe ni da su kamar maison gano wani abun a hankali yafurta "Ina zaki na ganki da mayafi?". da sauri na É—ago na dube shi sai kuma nakuma kawar da kai na, wato ma bai san ina zani ba ko ba É—anzun nan naje nace masa zani gun Inna ba, sabo da yana tare da matar shi dole ya mance mema nace. "Ke tambayar ki nake?". baki na turo gaba nace "Asibiti gun Inna". nafaÉ—a a takaice ina kuma janye hannuna daya riÆ™e. wannan kallon yaci gaba da bina da shi kana yace "Baza kije ba kijira na dawo nakai ki yanzu Na'ima zan kai unguwa sai in mun dawo". Wani irin waro ido nayi yayin da abun da nake jinsa can kasan zuciya ta yakaru, da sauri naÉ—a go kaina na sauke idanuna cikin nasa sai kuma na juya da sassarfa nafaÉ—a kan gado da ciki tare da sakin kuka. da sauri ya nufoni yaÉ—a go ni yana faÉ—in "Ke baki da hankali ne akan cikin zaki faÉ—i!!!!!". fizge-fizge nashiga yi daga rukon da yayi min cikin muryar kuka nace "Ni ka kyaleni ka sake ni kaje gurin Na'ima ka kai ta ni ko baka kai ni ba ni nasan hanya zanje"... cigaba da kokarin kwace kaina nake, yace "Ke ki nutsu, kinutsu nace!!". yakuma faÉ—a cikin tsawa sai da fizge-fizge'n da nake nayi sai hawayen dake zuba a ido na,yaci gaba da magana cikin kakkausar murya "Kiyi wasa da komai banda wannan". yafaÉ—a yana nuna cikina. sai kuma ya sassauta muryarsa yasan ya idanunsa cikin nawa yana yi musu wani irin kallo kamar wani abun yake son gani cikin su, sai kuma yasaki wani murmushi'n gefen baki kana yakuma gimtse fuska. sannan yace "Cewa nayi kijira mu dawo ko baki gane abun da na faÉ—a ba ne?". idanuna na lumshe hawaye suka zubo kana a hankali na zame jikina na kwan ta gefe batare da nace komai ba. shiko mikewa yayi yafita... ina jin tashin motar sa sai naji wani kuka yazo min sai dai ban bashi damar fitowa ba. najima sosai a Æ™wance jin wuyana ya hure na mike jiki a saÉ“ule nanufi side É—in sa nashiga kitchen natsiyaye suwan shana nasha kana nakuma tsiyayar wani a cikin cup nafito rike da shi dan nasan anjima zan buka ceshi, ta babban parlour nabi dan yafi sauke shi ba zagaye bane ina shiga cikin parlour'n na hangi Na'ima zaune Rufa'ila na masa mata kafafun ta, da mamaki nakalle ta ita da suka fita ya akayi kuma na ganta zaune anan. dogun tsaki taja wan da yadawo dani daga tunanin da natafi,nazo daf zan gota su takuma jan wani tsakin tace "Munga farkon sa zamuga karshen sa!". ko in da take ban kuma kalla ba nawuce abina. sai dai har nakoma cikin bedroom Ina nanata kalmar da tafaÉ—a "Ko me take nufi" nafaÉ—a a fili sai kuma na kawar da zan cen ma da faÉ—in "Ko ma me ita tasani"... Haka nayita jiran Ya SALEEM har yamma bai dawo ba sai daf magriba najiyo shigowar motar sa, bai shiko side É—ina ba kuma sai bayan sallar isha. koda naji knocking a hankali na mike dan yanzu bana barin kofata a buÉ—e har in ba yana waje na bane, in muna tare shine zaka sami kofar a buÉ—e yana fita kuma na kulle. jin shine yasani buÉ—e kofar kafin ya shigo najuya nakoma bakin gado, yamai da kofar ya rufe yatako in da nake yazau na gefe na yaÉ—an sauke numfashi alamun gajiya kana yace "Mun dawo dare kuma yayi yanzu sai dai gobe ke ma na kai ki in da zaki je É—in". kallon sa kawai nayi ban ce komai ba, janyoni yayi jikin sa kana yace "Ko kin hakura da tafiyar ne?". yafaÉ—a yana tura hannunsa cikin rigata ta yacaf ko ababen kirjina yashiga wasa da su. nan ma shiru nayi tare da cuno baki gaba. "To shike nan tun da goben ma kin hakura". yafaÉ—a tare da curo hannunsa yayi sama da rigar baccin jikina sai ya kwantar dani da baya ya kafa bakin sa kan ababen kirjina yashiga tsotsar ko wannensu,yaÉ—au lokaci yana tsotsar su kana ya zare bakin sa yana mai da numfashi. a sannu ya mike yafita yana fita naje na kulle kofar na dawo na kwanta.... Washegari da safe yashigo cikin shigar kananun kaya sai kyalle yake kamar tauraru. kamshin sa na shaka tare da lumshi idanuna "Muje ko". yafaÉ—a yana janyo ni jikin sa, fuskata na cusa cikin kirjinsa ina shakar kamshin sa. leko fuskata yayi yace "Ok na tuna ma kince yau É—in ma kin haku ra ko". da sauri na É—ago tare da make kafaÉ—a, sai na zame a jikisa na É—au gyalena muka fita... Koda muka iso cikin asibitin sai naga yabi tawani hanya ba ta inda shekaran jiya muka biba, da mamaki nake kallon kofar room É—in da muka iso,ganin yashige ciki yasani bin bayan sa da sauri,can na hango Inna Æ™wance da alama bacci take sai goggo Hauwa zaune akan kujera a gefen ta, su biyu ne rak cikin room É—in, da sauri nakaraso bakin gadon nace "Goggo Hauwa ya jikin Inna yaushe kuka dawo nan É—akin kuma??". tace "Yau kam jikin ta alhmdllh bakamar na jiya ba ai tun shekaran jiya bayan fitar ku jikin yafara birkice wa, jiya kuwa jikin yabir kice sosai amma yau gashi har ta sami bacci". numfashi nasau ke tare da mai da kallona kan Inna tayi wani fayau da ita fuskar ta yayi wani haske hancinta yadaÉ—a fito wa yayi zarr da shi. Ya SALEEM ya gaida goggo Hauwa da tan bayar ta ya mai jiki kana yajuya yanufi kofa tare da É—aga kiran da yanzu yashigo wayar sa. juyowa nayi nace "Goggo Hauwa su Abba fa". tace "Suna can waje ai wannan room É—in ba a barin mutane cikin sa sai mutum É—aya kawai". kai na girgiza jin hawaye yacika min ido nace "Ayya goggo Hauwa shekaran jiya taci abincin kuwa?". "Shayi kawai tasha garama jiya da yamma da jikin yaÉ—an lafa SALEEM ya kafe sai da ta É—an ci wani abu". da mamaki nace "Jiya Ya SALEEM yazo nan ne?". tace "Ai tun safe da shi muka wuni anan shi yasa aka canza mana É—aki ma". numfashi na sauke kana na mai da kallona kan Inna datake ta baccin ta... ban bar É—akin ba har sai da naga farkawar ta har muka É—an yi yira duk da muryar ta baya fita sosai... Har yamma muna asibitin ina kuma room É—in tare da Inna, yau nayi iya bakin kokari na wajen danne kukan da nake ji irin na shekaran jiya da zarar na ji kukan sai na shiga nanata kalmar da Ya SALEEM yace narika faÉ—a aduk san da naji kukan wato innalillahi wa'inna'ilaihirraji'un. karshe dai ranar goggo Hauwa fita tayi tabar ni kasan cewar tsarin zama kan mai jiya nacikin room É—in mutum É—aya ne. sai daf magriba Ya SALEEM yashigo shi da su Abba yace mutafi, sai a lokacin naji kukan na kokarin kwace min,kallon Inna nayi nace "Inna zamu tafi sai da safe Allah yakara sauki". amin tace tana bina da murmushi har nakai bakin kofa sai naku dawowa nace "Inna sai yaushe ne zaki ci abincin kince sai anjima gashi har dare yayi tun É—azu fa kika ci kikara yanzu". tace "Zanci anjima kafin nayi bacci yan zu bana jin yunwa". kai na gyaÉ—a tare da faÉ—in "Allah Inna kinga yanda kikayi wani haske kuwa yau". murmushi tayi kana tace "Ai dan baki sanni a kuruciya ta bace fara ce ni soll dai na ganin hasken da kike dashi É—in nan nafiki haske da nake kuru ciya ta yo duniya ce kawai me mai da akawu kuku, ai ko mai sunan malam ma kyan mai tunan nashi yaÉ—au ka, dan Malam kyakkyawan mutum ne gashi ya samma mai sunan shi". dariya dukan mu mukayi abin mamaki har da Ya SALEEM da ban taÉ“a jin dariyar saba da sauri na É—ago na kalleshi fatabarakallah masha allah. ajiyan zuciya na sau ke jin kukan yakuma taho min cikin dariyar da nake nan kuma hankalin su yadawo kaina da jin doguwar ajiyar zuciyar da na sauke wan da yafi na shekaran jiya tamkar wacce akayi wa dukan tsiya tagaji da kuka, juyawa nayi ina kokarin barin gurin sai naji ta ruko hanuna a hankali najuyo gare ta, murmushi takuma yimin kana tace "Kiyi hakuri da rayuwa a duk in da tazo miki ki karÉ“i Æ™addara mai kyau ko mara kyau jiki a ranki Allah shi ya É—aura miki kuma shi zai yaye miki, duk inda rayuwa tazo miki kada ki mance da Allah kada kiyi ammafa ni da juyawar rayuwa ki jefa kanki cikin halaka duk musulmin kirki godiya yake wa Allah idan jarabawar rayuwa tazo mishi, mai kyau ko mara kyau,ki gode masa sai yayi miki zaÉ“i da sauyi nagari,a duk san da kika ji fargaba cikin ranki kirika nanata kalmar innalillahi wa'inna'ilaihirraji'un zaki sami sassaucin lamuran ki". tun da Inna tafara maganar hawaye ke wanke min fuska sai na rike hannunta da karfe ina kokarin fashewa da kuka tayi saurin cewa "Yoo kujimin yarin ya meye kuma abun kukan je kutafi sai da safe". kai na gyaÉ—a mata hawaye nacigaba da zuba a ido na Ya SALEEM yaruko hannuna muka fita ina zama cikin mota sai na fashe da kukan yajuyo da sauri yace.......!â˜? *Free page saura kiris ya kare* Mommyn twins ce 🌺 *HAMDAH*🌺 *Na* *RASHEEDA S DIRECTOR* *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* _BOOK_ _ONE_ Free page My no 08034690723 🅿ï¸?31 _Sanarwa sanarwa sanarwa🗣ï¸ðŸ—£ï¸ ina É—auke muku da wani daddaÉ—an albishir💃 wata baiwar Allah ta biya kuÉ—in karatun book É—in nan wa mutane 25 tace na sanya mutane 25 a cikin group É—in da zaku rika samin littafin batare da sisin kuba burin ta kawai kuyi mata addu'a fatan samin nasara ga abin da tasa gaba. dan haka nake yimuku albishir duk wan da Allah yasa da rabon sa ya biyo ni pc idan kuma ka makara shikenan barabon ka bane_😅 Yace "Menene na kukan daga anyi miki nasiha sai ki kama kuka ke baÆ™ya gajiya da kuka ne?". kai na haÉ—a da guiwa naci gaba kuka na wan da nake jin sa har cikin raina. tada motar yayi kana yajuyo ya dube ni tare da faÉ—in "Ya isa". da sauri na É—ago kamar an zabure ni na kalleshi hawaye tap idanuna sai na juya da sauri na É“alle marfin motar nafi ina faÉ—in "Ina zuwa dan Allah Ya SALEEM". nafaÉ—a ina fita a motar da sauri nanufi cikin asibitin ina ji yana kira na ban ko juyo ba... ina isa bakin kofar room É—in da Inna take ciki na tura kofar da sauri nashiga,juyowa su Abbu sukayi da su Ummi da suma suka shigo yimata sallama zasu tafi, Inna ta É—ago idanunta tare da yafato ni da hannu da sauri na zo in da take sai ta riko hannuna tace "Baku tafi ba kai mai sunan malam me kuke jira dare fa nayi". juyawa nayi jin tana maganar tana kallon kofa, lokacin yake mai da kofar yarufe yakara so ciki,maganar tace tasani juyowa gare ta "Wannan haske da kema kika kara bayamma ce kawai ai gashi ya bayyano kansa gasu a hannun ki sun fito raÉ—a-raÉ—a,bari cikin yayi wata 6 zan zo na É—auke ki mutafi kisha magani har sai kin haihu,yoo ai ba'a wasa da wannan cutar faraÉ— É—aya yake kashe jariri dole kisha ganyayya ki". tafaÉ—a tana jujjuya hannuna, baki Ya SALEEM ya taÉ“e tare da faÉ—in "Ku wai har yanzu bazaku dai na wannan al'adar takuba garin jinya a kwaso wata cutar". sai kuma yayi kasa da murya "Babu inda zata bare aje garin yin wani jinya akashe min É—aya da wasu gangayya ki". yayi maganar ne a iya laɓɓansa bai san yafito ba. murmushi Ummi tayi dan tasan yayi maganar ne batare da sanin yafito ba, Abbu kuwa dakuwa yayi masa yace "Kaci gidan ku shine mu bamu mutu ba". "Shi kanshi ma dai da bai mutun ba". cewar Mamie, Inna tace "Rabu dashi yoo kai É—in badun taima kon Allah da ganyen ba da kakai nan,kai akwai wan da yakai ka laulayi ma haka a ka haifo ka fari soll da kai jiki duk bayamma kayi ta wahalar da mutane, ai idan É—an naka yayi gadon ka kam wannan Æ´ar tashiga uku,bari ma kaga a sallame ni in zan koma tare zamu koma da ita,a tare cutar da wuri tun kafin É—an naka yazo duniya ya wahalar da mutane". Mamie tace "Ai kam dan ita tasha wuyar ka tun ranar da kazo duniya har kayi arba'in". murmushi nayi dan natuna wani rana Inna tataÉ“a yimin hirrar har take faÉ—a min ma ita ta yayeshi. shiko fuska ya gimtse ganin su Aunty Rafee'at suna dariya, Inna ta dube ni da murmushi tana faÉ—in "To kuje sai da safe,kai kuma mai sunan malam gobe kazo min da farin goro". sai kuma ta kuma mai da duban ta kai na taci gaba da faÉ—in "Idan rayuwa ya juyawa mutum baya kada ya mance da Allah shike yaye da muwa da kunci,duk abun da yasa mi bawa da sanin uban giji,ina daÉ—a faÉ—a miki kada juyawar rayuwa tasaki mance wa da Allah kiyi amfani da hakan ki saÉ“a masa, ki gode masa sai ya yaye miki, ki yawaita ambaton sunan Allah da yawan addu'o'i a duk halin da kike ciki". yanzu ba ni kaÉ—ai maganar Inna yajefa cikin wani yana yi ba gaba É—aya mutanen cikin É—akin sai da jikin su yayi sanyi Ya SALEEM ne yayi karfin halin cewa "Wai wa'azi kika koma ne a buÉ—e miki gurin da zaki rika faÉ—akar da jama'a". murmushi kawai tayi kana ta kuma duba na tace "To kuje sai da safe mai sunan malam kar ka man ce gobe kazo min da farin goro". to ya amsa da shi kana ya nuna min hanya da hannu a hankali nafara É—aga kafata sai kuma nakuma juyowa na kalle ta kai ta gyaÉ—a min haÉ—e da murmushi. "Inna ina dai zaki kuma zuwa min muzauna?". nafaÉ—a ina duban ta yayin da wasu zafafan hawaye naji suna zubo min wan da ban san dalilin zuwansu ba. kai ta gyaÉ—a min tace "Zan kuma zuwa mu zauna takwara ta Aysha, idan aka sallame ni". kai na gyaÉ—a yayin da hawayen suka zubo nayi saurin tare su da bakin gyalena,karo na farko da na taÉ“a ji Inna ta kirani da asalin sunana kuma sunan ta da nace. murmushi Aunty Rafee'at tayi cikin yanayin mutuwar jiki tace "To in ma kina so kiji abun da zamu ce ne,to mu munci girman mun yafe wannan karon ma kisake zuwa ki zauna mata". da sauri na juya nafita jin wani kukan na zuwar min Ina jiyo muryar ta tana amsa wa Aunty Rafee'at maganar, tun kafin na isa gun mota kukan ya kwace min nashiga motar na zauna ina ci gaba da kukan. sai lokacin shima yashigo ya zauna jiki a sanyaye duk yan da yayi dani akan nayi shiru na dai na kukan na kasa da kukan muka isa gida. yana dai-dai ta parking ya janyoni jikin sa nan yashiga kokarin sai da kukan ta hanyar ai kamin da zafafan sakon ninsa masu nutsar da kwantar da hankali,kana ya ruko hannuna muka fito har bedroom É—ina ya kaini kana yace na zauna zai je masallaci ya dawo, yana fita na kulle kofar naje nayi al'wala nagabatar da sallar magriba ina zaune kan sallayar har aka kira sallar isha kana na mike na gabatar tare da shafa'i da wutiri. bayan nagama duk kanin addu'o'i na na mike na koma kan gado,babu jimawa ya dawo daga masallacin na buÉ—e masa kofa yashigo.. ranar a makale a jikin sa na kwana... Washegari bayan ya dawo daga masallaci ganin inata hamma alamun baccin bai ishe ni ba sai ya janyo ni jikin sa muka kuma kwanciya...â˜? ★★★★ After 5hr ★★★★ Wani irin zabura nayi na mike zaune firgit jikina nawani irin cirawa babu ko kakkauta wa, gefe da gefe na na waiga baya cikin É—akin da sauri na duro a gadon kai na babu ko É—an Æ™wali doguwar rigar bacci ce kawai a jikina sai dai doguwa ce har kasa. da sauri haÉ—e da sassarfa na fita aÉ—akin nanufi side É—in sa,cikin sananin tashin hankalin dana sin ci kaina ciki tun a cikin bacci na da Ni kai na ban san dalilin sa ba, na tura kafar bedroom É—in sa da karfi nashiga ina kiran sunan sa. yana tsaye cikin É—akin yabai wa kofa baya da gudu nayi in da yake ina cigaba da kiran sunan sa da faÉ—in "Wayyo Ya SALEEM ina jin tsoro ni dai ka mai dani gurin Inna in aka sallame ta mukoma Dass da ita". nafaÉ—a dai-dai lokacin da na iso in da yake na rungume shi tabaya tare da cusa fuskata a tsakiyar bayan sa. fuskata na rika cusawa cikin basan sa ina juya fuskar da cigaba da faÉ—in "Ya SALEEM ni dai ka mai dani gun Inna ni dai Dass zan koma bazan zauna a garin nan ba".. a sannu ya juyo tare da ruko ni yajuyo da ni yazamo muna fuskantar juna, ya tallafo fuskata da nake ta kokarin mai dashi cikin kirjinsa ido nawaro cikin ida nunsa duk da ina cikin firgici da kiÉ—ima sai da na tsorata da ganin yan da idanunsa suka ka sauya kala daga farare da É—an É—igon silver suka rine suka koma ja. A hankali cikin furzar da huce mai zafi daga bakin sa yace "Menene me kike wa tsoron". zillewa nayi na mai da fuskata cikin kirjinsa ina faÉ—in "Ni ma ban sani ba ban sani ba Ya SALEEM nidai tsoro nake ji ka kai ni gurin Inna kawai ni na fasa zama a garin nan". nafaÉ—a ina mai fashewa da matsanancin kuka. a hankali yarika shafa kai na yana É—an bubbuga bayana kana a hankali yace "Je ki sako hijabi kizo muke". kafaÉ—a na make ina faÉ—in "A'a nidai tsoro nake ji muje tare". shiru yayi yana ci gaba da shafa kaina kana zuwa can yace "To dai na kukan haka muje". da sauri na É—ago kaina nashiga share hawaye na, ido yaÉ—an tsuramin sai ya girgiza min kai a hankali nashiga mai da numfashi a sannu kukan yatsaya sai da yaga na dai na kukan kafin yaruko hannuna,ya je gaban mirror yaÉ—au makullin mota, muka nufi side É—ina tacikin babban parlour yabi dani saboda kayan da ke jikina. muna shiga bedroom wardrobe yabuÉ—e yaciro doguwar riga haÉ—e da hijibi sai hula mai raga,yazo yatuÉ“e min rigar baccin da ke jikina, zuwa yanzu kam jikina wani irin mutuwa yayi ina tsaye shi yasaka min kayan ban iya yin komai ba,kana yaruko hannuna muka fita, jan kafafuna kawai nake har muka isa cikin parking space, ganin naja na tsaya ban shiga motar ba sai ya buÉ—e motar yayi min alama da hannu a hankali nashige na zauna shima yazaga gefen sa yashi yaja motar muka bar gidan. ajiyar zuciya nake ta sauke wa acikin motar yana tukin yana waigo ni, da mamaki na ke kallon hanyar da ya É—auka madadin hanyar asibiti sai kuma naga yaÉ—au hanyar gidan mu. yana sharo kwanar layin mu tun daga farkon layin har kofar gidan mu jama'a ne tam sai kuma shigowa ake daÉ—a yi, a sannu ya'isa gefen kofar gidan mu in da motoci suke jere sun fi guda 50 ya gyara parking a gefe,yajuyo ya dube ni yace "Sauko muje". ido kawai na bishi dashi sabo da nauyin da naji harshe na yayi min, har yafita a motar ina nan zaune ko kyakkyawar motsi na kasa maganar sa naji yana faÉ—in "Sauko mana". a sannu na juyo in da naji maganar nashi yabuÉ—e kofar yana rike dashi sai ya miko hannu yakamo nawa a hankali na zuro kafafuna waje na mike tsaye ya mai da marfin ya rufe kana muka soma kusawa cikin jama'a, duk inda muka gilma sai naji mutanen gurin suna faÉ—in "Sannu SALEEM sai hakuri". hannu kawai yake É—aga musu baya cewa komai har muka shiga cikin gidan, farfajiyar gidan shima cike yake taf da mutane Æ´an uwan mu na garurruwa daban-daban wasu suna al'wala wasu kuma tsuna tseitseye wuce su mukayi yanufi side É—in Inna muna isa bakin kofar side É—in sai na fizge hannuna daga rukon da yamin da gudu na shige cikin parlour'n ta ina faÉ—in "Inna kin dawo gida ne". turus nayi ganin mutane tam cikin parlour'n wasu na kuka cikin yin kasa da sauti wasu sun yi jugum, can gefe su Ummi ne sai su Aunty Rafee'at da suke zaune a kasa kowa ta haÉ—a kai da guiwa, sautin kukan su ne ke fita a hankali, Nusaiba da Fauzan na zaune gefen su suma sai kukan suke. gefe kuma wasu Æ´an uwan Inna ne waÉ—an da suke Dass dana garinnan sai sharar kwalla suke,sauran mutanen ciki kuma ban ma san su ba. waige-waige na shiga yi da karfi na furta "Inna kina ina ni dai mutafi kawai yau". nan hankalin mutanen da suke zaune cikin parlour'n yadawo kaina da sauri su Aunty Jaleela suka É—ago idanunsu ya sun duma alamun sunci kuka sun koshi, su Mamie ma suka É—ago wan da sai yanzu suka san da shigo wata. hanyar kitchen na nufa ina ci gaba da kiran sunanta har na shige ciki narika waige-waige babu kowa ciki, da sauri Mamie ta mike tabiyo bayana lokaci ina kokarin fitowa ita kuma tana isowa bakin kofar hannuna tarike hawaye na sauka a idon ta tace "Zo nan HAMDAH". kokarin janyoni take nafizze hannuna da sauri mai haÉ—e da gudu nayi kofar inna ina cigaba da kiran sunan ta mikewa su Ummi sukayi da sauri suka rufa min baya. Wani irin tsayuwa nayi ganin su Abba da Abbu Goggo Hauwa durkushe a gaban mutum an rufe shi da zani tun daga kansa har zuwa kafafun sa yana kwance kan taburma. Goggo Hauwa sai sharÉ“e hawaye take tana ta kokarin danne kukan da yake ta kokarin kwace mata, su Abbu kuwa É—an gajerun hawaye ne a karkashin idanunsu sai kai yatsa suke suna ta É—an goge shi,kamar an zabure ni nakuma faÉ—in "Inna Inna Inna wai kina ina ne Inna ni dai kizo mutafi kawai". nafaÉ—a ina ta waiga gefe da gefe na,kuka Aunty Rafee'at ta sake da karfe ta rungume ni Aunty Jaleela ma ta taho ta rungume ne. ido nake bin ko wannensu da shi sai kuma na fizge jiki na na juyo gun su Ummi na ce "Ummi Mamie Inna fa ko tatafi ne Ni dai zan bita mukoma". hawaye Ummi ta share tamiko hannu tana kokarin ruko Ni da faÉ—i "Zo ki zauna tukun". baya nayi tare da É“oye hannuna ta baya na. tuni kukan da Mamie da Goggo Hauwa suke ta É“oyewa yafito cikin muryar kuka Mamie take faÉ—in "Innalillahi wa'inna'ilaihirraji'un² kudubi halin da HAMDAH take ciki wlh bata cikin hankalin ta,kidawo cikin hayya cikin ki HAMDAH!". tafaÉ—a tana girgiza ni. Ido kawai nabita da shi, Abbu ya mike yaruko hannuna yadube ni da kyau yace "Zo ga Inna nan kiyi mata addu'a Inna ta rasu tariga mu gidan gaskiya". shima ido kawai na zuba masa har ya jawo hannuna yakawo ni in da suke durkushe yayi kasa da hannuna ya durkusar da ni kamar yadda sukayi, sai kawai na zame kasan nayi zaman dirshem, cikin karfin hali Abbu yakai hannunsa yaja zanin da aka lulluÉ“e mutum da naga suna durkushe a gabansa nan farin kyalle ya bai yana, a hankali yakuma kai hannunsa yakun ce igiyar da aka É—aure saman farin kyallen da shi kana yaja Æ™yallen. Wani irin bugawa kirjina yayi da mugun karfi har sai da nakai hannuna dai-dai kan kahon zuciya ta na dafe da karfe. ganin fuskar Inna ya bayyana idanunta a rufe kamar mai yin bacci yayin da fuskar ta ke É—auke da murmushi kamar a kirata ta amsa. da sauri na kai hannu nashiga girgizata ina faÉ—in "Inna Inna kitashi". sai kuma na waiga gun su Abbu da tuni hawaye suka shiga zarya kan fuskokinsu nace "Abbu Abba meyasa Inna ta kwanta a kasa kuce mata ta tashi ta hau godo, shine aka lulluÉ“e ta aka rufa mata kanta Inna bata son tarika rufe kanta fa in zatayi bacci kar kurufa mata kanta kubar ta a buÉ—e kuce ta tashi tahau gado". mai da kallo na nayi kanta nacigaba da girgiza ta "Inna ba kince zamu tafi Dass idan aka sallame kiba to kitashi mutafi yanzu Inna nidai kitafi da Ni tsoro nake ji,kitashi mutafi Inna Inna kitashi". nafaÉ—a da karfi ina jijjigata. tuni É—akin yakaure da koke-koke. Wasu maza su biyu ne suka shigo rike da makara suka sauke kusa da ita suka dubi Abbu sukace "Alhj mutane suna ta jira a waje an kimsa ku a ke jira". yagirgiza kai kana ya mika hannu yamai da likafanin ya rufe mata fuska yaÉ—au reshi kamar na É—azu kana yaja zanin yakuma rufe ta da shi. kankame ta nayi da karfi ina faÉ—in "Abbu ka buÉ—e ta Inna bata rufe fuskar ta in zatayi bacci". mikewa tsaye Abbu yayi kana ya dubi Abba da kansa ke durkushe yace "Shu'aibu kama mu sata a kan makarar". binsu da idanuna da babu ko É—igon kwalla acikin sa nayi sai kuma na Kife fuskata a jikin ta da karfi nace "Abbu kusata a kan gado kada kusa ta akan makarar". Ya SALEEM da shigowar sakenan yadube su yace "Wai meye hakan kenan kun sata gaba kuna ta wani koke-koke amfanin me kukan zai mata in baza ku iya mata addu'a ba kuje waje dan Allah". yafaÉ—a yana nuna musu hanya,yakuma cewa "Kuje waje". dukan su suka fita har dasu Mamie karaso wa in da nake kwance jikin Inna yayi yaruko kaÉ—ata yaÉ—a go ni kana yaruko hannuna su Abba suka É—agata suka sakata cikin makarar,yajan yo ni muka fito yakusa cikin jama'ar yashige dani cikin wani É—aki dake kusa da na Inna shima mutane ne dayawa cikin sa harda su maman Rabi da wasu Æ´an Dass anan ya zaunar dani kana yafita,lokacin su Abbu suka fito da Inna daga É—akin ta suka nufi waje shima yarufa musu baya.... Idanuna narika ware wa ina bin É—akin da nake cike da kallo maganar maman Rabi naji tana faÉ—in "Sai hakuri HAMDAH Inna tazo kan ka ida iya rayuwar kenan Allah ya jikan ta yamata rahama halayen ta nagani yabita". A sama naji maganar ta sai kuma kamar an zabure ni na mike da sauri nafice cikin É—akin nanufi kofar bita daga parlour, cikin hanzari Mamie ta mike tana faÉ—in "Tsaya HAMDAH ina zakije". tuni nayi waje dai-dai lokacin a ka sallamar da sallar da aka mata da gudu nayi gun lokacin ake kokarin É—ago makarar sai na faÉ—a kanta na rirrike ta da karfi ina faÉ—in "Ina zaku kai ta kar ku tafi da ita Inna ki tashi kar su tafi da ke". É—agoni yayi cak a kanta kana ya juyo ni muna fuskantar juna,sai Abbu da Abba da wasu Æ´an'uwan Inna su biyu suka É—ago makarar suka nufi in da motar kai gawa da aka shigo dashi cikin get,da sauri na waiga sai nashi kokarin janye hannuna ina faÉ—in "Ya SALEEM ka sake ni zasu tafi da ita, kace kar sutafi da ita karku tafi da ita Inna wayyo Inna wayyo Inna karki tafi kibar niii......" wani irin luuuu idanuna sukayi...â˜? da sauri yataro ta tafaÉ—o jikinsa dai-dai lokacin su Mamie suka karaso in da suke ihu Aunty Rafee'at take tana faÉ—in "Wayyo HAMDAH ki tashi". tafaÉ—a tana jijjigata ajikin Ya SALEEM,Mamie da Ummi kuwa salati suka shiga yi, cikin azama ya cicciÉ“e ta yayi hanyar part É—in Mamie wan da yafi kusa da inda suke, direct bedroom É—in ta yashiga da ita yashin fiÉ—ata saman bed, Suma suka rufa masa baya ban da Ummi da ke tsaye tana ambaton sunan Allah. A can cikin bedroom É—in Mamie kuwa da sauri Mamie Aunty Rafee'at Aunty Jaleela da su Nusaiba da suka shigo da gudu yanzu duk suka nufi bakin gado in da yakwantar da ita yana tsaye a kanta yana kallon ta gaba É—aya babu numfashi a jikin ta, da sauri Mamie ta iso tashiga girgiza ta tana kiran sunan ta,sai kuma ta juya taÉ—au gorar ruwa dake É—aure kan bedside tabuÉ—e ta yayya fa mata, nan ma ko gizau tana nan kamar É—azu, jin karar motoci alamun an fara tafiya makabar ta, kallon su Aunty Rafee'at da suke ta rusar kuka yayi kana yace su fita dukan su dan tanan ne kawai zai sa Mamie taji karfin guiwar kulawa da ita yadda yakamata in suna nan suna wannan kuka to fa bazata iya taÉ“uka mata komai ba. a gaba yasasu suka fita yakuma ce musu kar su kuskura ya dawo yasa mesu agun,nan yanufi gun motar sa yashiga yabi bayan sauran ragowar motoci suka É—au hanyar makabarta... A can cikin É—akin Mamie kuwa,duk wani ruwan da take ta yayya fawa HAMDAH a banza dan ko gizau batayi ba tana kwance kamar gawa,cikin sananin tashin hankali tafito waje ta nufi side É—in Inna dan É—azu in ba idanunta bane suka gane mata ba dai-dai ba to É—azu taga wata mako ciyar su wata ma ai kaciyar asibiti. tana shiga parlour'n kuwa ta hango ta da sauri ta isa ta ruko hannunta tare da faÉ—in "Dan Allah Hajiya zo muje ki duba HAMDAH tana kwance babu numfashi tare da ita". tayi maganar hankali tashe, matar ta mike suka fita da sauri suna shiga É—akin tacewa Mamie tabata ruwa, tamiko mata wanda ta yayyafa mata É—azu tace "Mai sanyi zaki bani". da sauri Mamie ta isa in da fridge yake taciro ruwa mai sanyi tazo ta mika mata,takarÉ“a ta buÉ—e marfin ta tsiyaye ruwan a hannunta ta yayyafa mata daga fuskar ta zuwa kirjin ta tayi hakan har sau uku kana nan ma bata mosa ba. sai ta mikawa Mamie gorar ruwan kana ta shiga É—an danna kirjin ta a hankali a hankali. cikin tashin hankali ganin har lau babu wani alamar motsi Mamie tace "Hajiya kodai asibiti za'a kai ta abun yayi mata yawa gashi tana É—auke da jaririn ciki". numfashi Hajiyar ta sauke tace "To gaskiya kam in dai haka ne gara a hanzarta kai ta asibitin dan gudun faruwar wata matsalar, amma dai bani ruwan nagani". takuma karÉ“ar ruwan tazuba da yawa a hannunta tawasa mata a fuska, wani irin dogon numfashi taja, takuma wasa mata, nan ma takuma jan numfashi. hamdala Mamie tashiga yi da godiya wa Hajiyar tace "Ba komai amma dai kada a barta a gida a kaita asibiti a dubata da kyau". Nan tayiwa Mamie sallama ta fita ta koma side É—in Inna. Sama-sama nake jiyo maganar tasu sai kuma na mike da sauri ina kokarin durowa a godon, Mamie tace "Tsaya HAMDAH ki nutsu kinji". tafaÉ—a tana mai dani zaune ido naÉ—an tsura mata,sai ta gyaÉ—a min kai tace "Zauna ki huta,zakici abin ci?". kai na girgiza mata,tace "To in haÉ—a miki tea kisha ko kaÉ—an ne ko HAMDAH kisha kaÉ—an kawai". shiru nayi,sai ta sake ni ta juya kan bedside É—in da kayan tea suke jere agun tashiga haÉ—a wa kana ta miko min cup É—in tana faÉ—in "KarÉ“i kisha kinji?". tayi maganar cikin muryar lallami. A hankali na miko hannu na karÉ“i cup É—in nakai bakina wani irin bugawa naji zuciya ta tayi da sauri na ciro cup É—in batare da na kurÉ“i tea É—in ba,na aje cup É—in kan bedside na mike da sauri yayin da nake jin kaina yana wani irin juya min da mugun sara min. muryar Mamie naji tana faÉ—in "HAMDAH hakuri zakiyi zamukuma yi baki É—aya Inna kwana ya kare yanzu addu'ar mu shine kaÉ—ai tafi bukata a yanzu". da sauri na kalli ta cikin fizgar numfashi nace "Mamie da gaske wai Inna rasuwa tayi bazan sake ganin taba daga yau kuma bazata tafi da niba zata bar ni a nan". Wasu zafafan hawaye ne suka shiga zubowa Mamie tace "HAMDAH duk wani wan da kika gansa a duniyar nan tofa karshen sa kenan yanda mukazo da É—ai-É—ai haka zamu koma lokacin Inna ne yayi mutuwa akwai zafi amma hakuri shine maganin". Zuwa yanzu bana gane mema take faÉ—a da sauri na nufi kofa ina ji tana kira na tuni nayi waje da gudu na nufi side É—in Inna, a guge nafaÉ—o cikin parlour'n har lokacin mutane na nan dam dan sai karuwa mutane suke daÉ—a yi, É—akin Inna nashige da gudu nafaÉ—a saman gadon ta sai a lokacin naji wani irin kuka sai kawai na fashe da wani irin kuka mai karfi cikin sananin tashin hankali. Hankali tashe su Ummi da wasu daga cikin mutanen da suke zaune cikin parlour'n suka rufamin baya Ummi na kokarin hanani kukan, wata Æ´ar baffan su Abba Aunty Halima tace "A'a kada ki hanata kuka kibar ta tayi shine samin sassaucin zuciyar ta, É—azu ai kasa yin kukan tayi barta tayi kukan zuciyar ta zai É—an sami sassauci"... kukan nake babu kakkau tawa har numfashi na nawani irin tafiya yana dawowa kamar zan shiÉ—e... nakai tsawon awa guda ina kukan zuwa lokacin har muryata ta toshe bata fita da karfi. sai a lokacin suka shiga rarrashi na amma ina bana ko jin abun da suke fa.... A É“angaren Ya SALEEM kuwa yanzu da muwar sa ta kasu kashi biyu,har suka isa makabarta yana tunanin yanzu wani hali take,É—aya É“arin zuciyar tasa kuwa É—in bin damuwar rashin Inna ne aciki, Kakar su abin alfaharin su yau sun rabu da ita rabuwa na har abada. har aka kamla bisu suka juyo yana alla-alla ya'iso gida yaga awani hali take yanzu. koda suka iso gida kan cewar har lokacin da mutane a kofar gidan ga waÉ—an da suka dawo daga makabarta sai ya faka motar a in da yafaka É—azu yafito yashiga cikin gidan da sauri, direct part É—in Mamie yawuce ganin basa nan sai ya fito ya nufi part É—in Inna, haka yakusa cikin jama'ar yashige É—akin inda yake jiyo sautin kukan ta, nan ya iske su Ummi suna ta faman lallashin ta a sannu ya raÉ“a gefen su suka bashi hanya yakarasa bakin gadon, " *HAMDAHHH*". yakira sunana a hankali,ban amsa ba sai dai sautin kukan da naÉ—an rage dan zuwa lokacin wani irin masifaffen ciwon kai nake ji, a sannu ya mika hannu yakamo nawa yaÉ—a go ni zaune, idanuna sunyi wani irin kunburi sabo da sabar kuka har bana iya buÉ—e su duka. hannun nawa yarike da kyau yaÉ—an jawo ni na sauko a gadon, kana yanufi kofa yana rike da hannuna har lokacin kukan nake muka fice daga cikin side É—in gaba É—aya. haka mukayi ta gilmawa cikin jama'a duk wan da ya kallene sai ya kuma kallona da fuskar tausaya wa,waÉ—an da suka sanni kuwa faÉ—i suke "Dole kiyi kuka". É—akin shi nada dake ta nan farfajiyar gidan yanufa da ni a cikin makullan dake haÉ—e dana motar sa yazura É—aya daga cikin su yabuÉ—e kofar, muka shiga, É—akin tsaftsaf kamar da mai kwana cikin sa sai tashi da daddaÉ—an kamshi yake. a bakin gado ya zauna tare da zaunar dani a jikinsa ya..........!â˜? *Free page saura kaÉ—an yakare waÉ—an da basu biya ba su hanzar ta* Mommyn twins ce 🌺 *HAMDAH*🌺 *Na* *RASHEEDA S DIRECTOR* *_____________________________________* *🌈🇰AINUWA 🇼RITER'SâœðŸ?* *🇦SSOCIATIONðŸ¤ðŸ»* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* _BOOK_ _ONE_ Last Free page🙌🻠My no 08034690723 _Wannan page É—in É—ungurugum É—in sa sadau karwa ne ga Æ´an group É—in HAMDAH Shalele Fans_🥰🤗 _walla bani da bakin yi muku godiya_ *_jinjina gare ki ta hannun daman Rabin jiki Khadijah🥰 Fans suna ta miki godiya fa dayi miki addu'a Allah yabiya miki bukatan ki da biya musu kuÉ—in karatu da kikayi_*😠🅿ï¸?32 Ya gyara min zama sosai a jikin sa kana a hankali yasaka hannu ya rungumo ni yana É—an jijjiga ni kamar wata jaririya, kana a sannu ya tallafo fuskata ya sanya kwayar idanunsa cikin nawa da suke tsiyayar da kwalla, kana a hankali ya furzar da iska mai zafi cikin bakin sa a hankali ya furta "Kiyi hakuri ki dai na kukan nan haka yau kwana na wa kullum acikin kukan nan kike kinsan fa ba ke É—aya bace hakan zai iya janyo dake da abun cikin ki matsa kinaso asa mi matsalar ne?". komai ban ceba bankuma fasa kukan ba, "To kinaso nima nafita nayita kukan irin naki ne iye *HAMDAHHH*? Inna ta tafi addu'ar mu kaÉ—ai yanzu take bukata haka zamu zauna madadin mubita da addu'a sai mu bita da kuka anya kuwa Inna zataso hakan,yakike gani zataji idan muka bita da addu'a madadin kukan namu? idan akayi kaÉ—an sai a kara da hakuri dole zamuji zafin rabuwa da mutum irin Inna, sai dai bamuda yan da zamuyi wan da yafimu sonta ne ya É—auke ta acikin mu, kodun ya jarraba imanin mu, kinaso muzama daga cikin marasa imani da tawakkali da karÉ“ar kaddara kowace iri ce?". ido kawai na zuba masa jin yau karo na farko yayi doguwar magana irin haka. yayin da nashi ga sauke ajiyar zuciya da son dai na kukan sai dai nasan ko da na iya daina kuka mai sauti abune mai wuya na iya dai na zubda kwalla,Inna uwace agare ni ba kaka ba. Ya SALEEM yana da taurin zuciya a duk family'n mu babu wan da baiyi kuka ba hatta Abba da Abbu sai da suka zubda kwalla amma shi ko É—igon hawaye ban gani a idanunsa ba sai dai yan da idanunsa suka sauya daga farare tass zuwa ja... Tafin hannunsa ya sanya kan fuskata yashiga share min hawaye kana a hankali yafurta "Ki dai na kukan haka ki huta tukun". yafaÉ—a cikin muryar lallashi kana ya haÉ—e bakin mu sai da ya tabbatar da ya sai da kukan kafin ya zare bakin sa, kana yashiga tuÉ“e min kayan jikina koda yazare min doguwar rigar jikina yarage daga ni sai pant dan ko bra babu ajikina, kasan cewar shi É—azu yasaka min kayan. mikar dani yayi kana shima yamike yaruko hannuna muka nufi bathroom dake nan cikin É—akin, ya tai maka min nayi wanka muka fito na mai da kayan da na tuÉ“e,kana ya zauna kan gado ya É—an kishin gida yayin da ya kwantar dani a gefen jikin sa, naji É—an daÉ—in jikina kuwa danayi wankan. dubana yayi da kyau ganin inata mammatsa idanuna yace "Kukan zaki fara?". kai na girgiza cikin disashshiyar muryar ta da ta dishe dan kuka nace "Kai na ne ke min ciwo". nafaÉ—a ina matse idon, a hankali yashiga shafa kaina kana yace "Zakisha magani?". kai na girgiza da sauri, tare da faÉ—in "Zai bari da kanshi". numfashi ya sauke kana yace "Idan baki kuma yin wani kukan ba shine zai dai na". shiru nayi ina daÉ—a manna kaina da kirjin sa... Har lokacin sallar la'asar tayi muna tare da shi acikin É—akin a kuma cikin ki jikin sa, sai da a ka kira sallar kafin ya ciro ni a jikin sa kana yaruko hannuna muka fito a É—akin. side É—in Ummi yanufa da ni, a parlour muka taddata da wasu Æ´an uwan mu, da alama sallah suka dawo yi, akusa da Ummi na zauna sai da yaga na zauna kafin yafita yanufi masallaci. Mikewa tsaye nayi Ummi ta dube ni da sauri tana faÉ—in "Ina zakije?". nace "Sallah zanje nayi". tace "Ai ho" sai ta mike ta kamo hannuna muka shige cikin bedroom É—in ta.. tana tsaye a kofar bathroom har na idar da al'wala nafito kana ta shin fiÉ—a min sallaya na haye kai na tada salla,ita kuma ta zauna gefe na a bakin gado. ina tada sallar naji wani irin kuka yazo min,haka nayi sallar hawaye na wanke fuskata, na daÉ—e inayiwa Inna addu'a a cikin sallar ko da na idar ma naÉ—au lokaci ina yi mata addu'a kana daga bisani nashafa sai na jingina kaina jikin kafar Ummi. kai na ta shafa alamun lallashi sai ta miko min wani littafin addu'oi tace "KarÉ“i zai sama miki salama da yardar Allah". na miko hannu na karÉ“a kana na buÉ—e nasoma karan ta addu'o'in sai naji hawayen yana raguwa...â˜? Da daddare Ya SALEEM yakawo min kaya na acikin É—an ma dai-dai cin a kwati. Ni dai tun da nashiga bedroom É—in Ummi ban kuma leka ko da parlour ba,Ina zaune a cikin É—akin,in Ummi ta fita to Aunty Jaleela zata shigo ko Aunty Rafee'at ko kuma wasu daga cikin dangin mu ba a taÉ“a barina na zauna Ni kaÉ—ai, ko bayi zan shiga to sai na sami mai rakiya ya tsaya a bakin kofar har sai na fito. kullum Ya SALEEM zai shigo sau biyu da sassafe kafin mutane sufara zuwa sai kuma dare bayan sallar isha... Yau gidan cike yake tam da jama'a kamar ranar da akayi rasuwar, yau kwanan Inna uku kenan da rasuwa. Muna zaune da su Ummi jama'a sai shigowa suke dan dole Ummi tasa nafito parlour dan wasu da dama idan suka shigo sai sun tambaya ina nake. jin ta aziyyar da mutane ke yimin nason fama min mikin dake cikin zuciya ta sai na mike na koma É—aki ina share wasu zafafan hawaye da suka zubo min, Aunty Jaleela ce tashigo da sauri rike da wayata da tun ranar rasuwar ban ma san in da yake ba ta mika min tana faÉ—in "KarÉ“i a na kiran ki Ya SALEEM ne naÉ—a ga yi magana". tafaÉ—a tana samin wayar a kunne. hawayen na share kana nayi sallama, batare da ya amsa sallamar ba yace "Kuka kike ko?". kai na girgiza kamar yana gabana sai kuma nace "A'a". numfashi ya fesar kana yace "To zo gani a waje". a hankali na zare wayar na mike nashiga bayi na wanko fuskata nafito,Aunty Jaleela na tsaye ganin na nufi kofa sai ta bi bayana tana tan bayana ina zani nace mata Ya SALEEM ke kirana,jin haka yasata tsayuwa a parlour nikuma na wuce ina É—an rike zundireriyar hijab É—in da ke jikina. a daf kofar shiga side É—in na ganshi tsaye,ido ya zuba min har nakaraso in da yake, ganin kallon da yake bina da shi yasani yin kasa da kaina a hankali ya furta "Kinyi kuka mana". É—agowa nayi na É—an kalle shi sai nakuma yin kasa da kai na,hannuna na ya ruko yana faÉ—in "Fuskar ki ta nuna ai, baza ki sawa zuciyar ki hakuri bako?". "Bana sanin san da hawayen yake sauka ne amma na dai na kukan". janyo hannuna yayi yasoma tafiya kana yace "To ki dage ki iya mai da hawayen idan zasu zubo,gobe zamuje asibiti a dubaki". na buÉ—e baki zan yi magana sai nayi shiru lokacin muka karaso farfajiyar gidan ina É—agowa mukayi ido huÉ—u da Na'ima tafito daga side É—in Inna taÉ—au hanyar part É—in Mamie, kawar da kaina nayi ganin irin kallon da take binmu da shi har ta wuce sashin Mamie. maganar sa najiyo a hankali "Ta a ziyya za su miki". É—ago kai na nayi jin abun da yafaÉ—a nan idanuna ya sauka kan wasu mutane guda biyu da ka gansu kaga manyan mutane,muka karaso in da suke, gaishesu nayi suka amsa kana suka É—aura da yi min ta'aziyya. rau-rau nayi da ido sai ga hawaye ya cika ido na,Ya SALEEM yace "Kukan zaki fara kenan". kai na girgiza da sauri ina mai da hawayen. muna tsaye muna gaisawa da mutanen Na'ima ta fito daga side É—in Mamie ta nufi na Ummi. É—aya daga cikin mutanen yace "Sai a hankali zata dai na rashi a kwai zafi sai hakuri". Nan suka É—an yi min nasihohi kana suka yi wa Ya SALEEM sallama suka shiga motar su suka tafi. yace na koma ciki bari ya fita a kwai masu jiransa a waje,nace masa to. na juya na nufi ciki shikuma yayi waje, kafin na karaso kofar side É—in Na'ima ke fitowa daga cikin sa ko minti 4 batayi da shiga ba tafito wai har tayi ta'aziyyar kenan,wani irin kallon sama da kasa tabini da shi kana ta taune laɓɓanta na kasa tare da girgiza kai sannan tace "Ya hakuri". "Muna koyi". nima na faÉ—a a takaice, kai ta guma girgizawa tawuce ni. ban ma san tanayi ba nawuce ciki abina....â˜? Ranar da Inna ta cika kwanan bakwai Æ´an uwa na nesa da na kusa suka fara komawa ciki kuwa har da su Aunty Rafee'at da tun ranar rasuwar suna gida muna tare da su. da daddare Ya SALEEM yazo yace mutafi, kuka nasaka mishi nace nidai bazan koma ba sai da su Abba suka yi da gaske wajen lallashi suka ce ga Aunty Halima Æ´ar baffan su Abbu'n mutafi tare zata É—an rika É—ebe min kewa tun da bata da aure kuma ba yanzu zata koma ba ita ma mijin ta ya rasu watan sa huÉ—u da rasuwa kenan. kafin na yar da na bishi muka koma har da Aunty Halima. ranar da muka koma nayi kuka sosai dan ina shiga gidan Inna ta faÉ—o min arai ga kuma tsoron nan dake nan cikin raina,ranar sabon lallashi Ya SALEEM da Aunty Halima sukayi... tun da muka dawo gidan kullum muna tare da shi in yafita kuwa zan koma gun Aunty da ta sauka cikin É—akin da Inna take sauka idan tazo gidan...â˜? Haka rayuwa yacigaba da tafiya kamar sannin ku yanzu kwanaki basa da wuyan juyawa. kwanta tashi asarar mai rai rayuwa sirri inji masu iya magana. Yau kimanin kwanakin Inna arba'in da rasuwa hakan kuwa yayi dai-dai da lokacin fara tafiya ai kin hanjji ma niyyata sunata shiri domin tafiya ai kin hajji in da wasu garuruwan ma da dama jirginsu yafara tashi ciki kuwa har da garin Bauchi'n Yakubu. Mamie da Abbu suna daga cikin maniyyatan wannan shekarar,kamar yadda suka tsara wa kansu duk bayan shekaru uku Abba da Ummi zasu tafi bayan wani shekaru uku kuma Abbu da Mamie. a na saran gobe da karfe 8 na safe jirginsu zai É—aga insha Allah. yau tun da sassafe nayita masawa Ya SALEEM nace sai dai ya kai ni gida naje nayiwa su Mamie Sallama,yace na bari sai da daddare ko kuma da safe muhaÉ—u a airport. nace nidai a'a. yace to nahakura duka na kirata a waya nayi mata sallamar,kuka na saka mishi nace ni dai na yar da ya kai Ni da daddaren. murmushi yayi kana yace "Kin sau ko layi kenan"... kamar yadda yafaÉ—a kuwa bayan sallar isha ya kwashe mu har da Aunty Halima ya kai mu gidan... A farfajiyar gida muka dadda Abba da Abbu da alama dai tattaunawa suke irin na Æ´an'uwan taka muka gaidasu kana muka wuce, Ya SALEEM kuma ya tsaya a gun. koda muka shiga side É—in Mamie nan muka taddasu gaba É—ayan su dasu Aunty Rafee'at suma É—in sallamar suka yi musu har da Ummi duk suna cikin parlour,da goggo Hauwa da itama tazo É—azu dan yi musu sallamar. hira sosai ake cike da É—ebewa juna kewa kowa yana faÉ—in kalar tsarabar da za a kawo miki, Mamie ta dubeni kana tanisa tace "Ni banji kince ga abun da kike so a kawo miki ba,ko wannan karo kin yafe ne akawo miki É—ankwale kawai". tafaÉ—a tana dariya. dariya duka a saka Aunty Jaleela har da buga cinya tace "Allah Mamie kikawo mata É—ankwali mu kikara mana tsarabar tun da bata so". baki na murguÉ—a mata tare da faÉ—in "Ni nace miki bana so ai na barine kugama faÉ—an naku sai na faÉ—a mata nawa dan kar kusa ta mance da nawa". a can kasan raina kuwa ba haka abin yake ba Inna ce kawai ta faÉ—o min shi yasa nayi shiru in da tana nan da har da ita acikin tafiyar bayan rasuwar tane Abbu yaje ya amso kuÉ—in kujerar ta,da kyar na dage na iya mai da hawayen da suka ciko idona. maganar Mamie ne yasani dawo a hankali na kalle su "To me kike so a kawo miki HAMDAH?". murmushi nayi da faÉ—in "Mamie dogayen riguna da gyale da warwaro da zobe". tace "To ba damuwa naki zan fara siya kafin nasu". dariya Aunty Rafee'at tayi tace "Mamie abun ma wariya ne to me za a siyo wa baby'n ciki". É—an kallon cikin nayi da yafara tasowa amma sai ka lura zaka gane sai dai inajin nauyin sa. Mamie tace "Ai kuwa dele na amma fa idan miji ne to akwatin sa ma daban ne, idan kuma kishiya ce ko ruwan zam-zam bazata gani ba, sai ta jira idan Ummi'n Fauzan taje tazo mata da shi dan nabar mata ita". dariya aka saka gaba É—aya cikin muryar dariya Ummi tace "A'a dai Mamie'n Nusaiba in dai kishiya ce kikawo mata tsaraba in kuma miji ne to ki bari idan naje ni zan kawo masa". dariya Abbu yayi da yanzu shigowar su shida Ya SALEEM da alama sunji muhawarar da ake, Ya SALEEM kuwa murmushi ne É—auke a fuskarsa, na lura in dai ana magana kan cikin nan sai yayi ta murmushi. Abbu yace "To dayake magana ne kan kishiya kowa yanata kakkaÉ“ewa a jikinsa to ni ina so in matace kuwa duk tsaraÉ“ar da zanyi natane". Aunty Rafee'at tace "Yauwa Abbu ka siya mata irin kayan da Mamie da Ummi basu taÉ“a sa irin saba". goggo Hauwa tace "Ai kam a siya wa kawata tun da duk kishi ya ishe su".. haka a kayi ta hira cikin raha da jin daÉ—i da É—ebewa juna kewa, duk hirar da ake kuwa baka taÉ“a jin maganar Ya SALEEM sai dai wani sa'in yayi murmushi. har wajen karfe 10 muna zaune anata hira sai a lokacin Ya SALEEM ya mike yace mutafi. kafaÉ—a na make nace nidai kwana zanyi,zai kuma magana Abbu yace ya barni nakwanan haka yatafi badun yaso ba. Washegari gaba É—ayan mu mun hallara a parking space har da su Aunty Rafee'at dan suma anan É—in suka kwana. motar Abba Ummi Aunty Rafee'at da Aunty Jaleela Fauzan suka shiga, inda mukuma muka shige motar Abbu Iro direba shi zaija motar Abbu na gefen sa Ni da Mamie da goggo Hauwa da Nusaiba muna baya, Aunty Halima Kuma barta ita ta zauna a gida. a haka muka jera muka nufi airport muna isha motar Ya SALEEM yana isowa dai-dai kuma lokacin kuma ake ki ran sunan mahajjata dan haka batare da É“ata lokaci ba muka fito su Abbu suka nufi ciki muna É—aga wa juna hannu. Naso bin su Ummi mu koma gida Ya SALEEM ya hana haka ya É—auke Ni a motar sa muka koma gida. muna isa na kira Aunty Halima nace tahau napep ta dawo dan Allah tace min zata dawo amma sai jibi.... A É“angaren Na'ima zaune take a cikin parlour'n ta yayin da Rufa'ila ke gefe tana ta mata hidima. nan wayar ta dake gefen ta ya kama ringing koda ta É—ago wayar taga aminiyar ta Raliya ce ke kiran nata da sauri ta É—aga kiran ta kara wayar a kunnen ta tare da faÉ—in "Hello". Daga cikin wayar Raliya tace "Aminiya akai kyakkyawar albishir yanzu muka gama waya da malam na kan tudu yake cemin yadawo daga gurin ai kin da suka tafi". da sauri Na'ima ta mike tana faÉ—in "Ai kuwa wannan babban albishir ne kinci tukuicin yanzu kuwa zan je gurin sa wlh kar jiki yan da naji dama hakuri yana daf da karewa". Raliya tace "To muhaÉ—u a gurin sa dama nima akwai wani Alhaji'n da nake so yayi min ai ki a kansa yashigo hannu". Na'ima tace "Ai kuwa yanzu ma kuwa". tafaÉ—a tare da kashe wayar tashige É—aki da sauri tazari makullin mota da mayafin ta tafita,tashiga motar ta ta É—au hanyar gidan bokan ta... A kusan tare suka iso da aminiyar nata dan suna ta waya da junan su tun a hanya hakan yasa suka iso tare. kamar koda yaushe suna fita acikin motocin su suka tuttuÉ“e takalmar su kana suka nufi bukkan malam na kan tudu. suna zaune a gaban sa sun naÉ—e kafafun su kamar masu neman gafara shiko sai surkullen sa yake kana daga bisani ya É—ago ya dubesu yace "Meke tafe daku yau nasan dai ai kin ku na wancan karo yaci". Na'ima da tun É—azu taketa alla-alla bakon yaÉ—a go ya saurari bukatar su, ta gyara zama tace "Boka akwai babbar matsala ai ki yaciwu da farko sai kuma gata da ciki daga baya narasa ta yan da akayi hakan ya faru, ta daÉ—a kanainaye shi bakaga yanda yake rawar kafa a kantaba,daga shi har iyayen sa kamar basu taÉ“a ganin ciki ba sai a kan ta, boka nikam na kaÉ—e ka tai make ni kamar yadda kasaba tai mako na". Wani irin dariya ya kece dashi kana yace "Ai dama nasan za ayi haka dan nagani tun ranar". da mamaki suke kallon sa dajin abun da yafaÉ—a gusar musu da mamakin su yayi da cigaba da faÉ—in "Ai tun ranar da nayi bincike nagano tana da ciki to abun da yasa ban sanar muku ba naga hankalin ki a tashe ne kinaso ayi-ayi miki ai kin shiyasa, tun wancan lokacin tana da shigan ciki sai dai karami ne sosai lokacin satin sa biyu ne kacal, Sai nayi amfani da hikimar mu nayi miki ai kin, muka É—aure cikin har sai ranar da kwai É—in da na baki yafashe kafin muka sake shi,in da koda asibitin duk duniyar nan za'aje lissafin daga kan wannan ranar da kwan yafashi zai nuna musu wa'adin shigar cikin acikin ta". wani dariyar yakuma kecewa kana yasoma zane-zanen kan kasa da bubbuga shi sannan yace "Sai ku lissafa kwanakin da kwan yafashe shine watannin cikin sai dai akwai É—aurin saki biyu in da babu wan da yasan dashi sai mu, mun so mu É—aure cikin ne Æ™wata-Æ™wata in da bazai tashiba sai dai hakan bai samu ba dan aljani durkus ya kauce a lokacin". shiru sukayi kowa da kalar tunanin ta can Raliya ta nisa tace "Tabbas kuwa lokacin da Sakeenat ta faÉ—a min tana da cikin cikin wata É—aya ta cemin". Na'ima kuwa wani numfashin ta sauke kana tace "To yanzu malam wani tai mako za'ayi min?". yace "FaÉ—i me kike so ayi miki yanzu a aiwatar". zaman ta ta gyara sosai kana tace "A kasheta kawai dan nasan koda an zubar da cikin ma zata kuma yin wani tun da kullum yana like da ita, shine kawai samin kwanciyar hankali na". tana faÉ—an haka wani irin bakin hayaki yafito fuuu daga cikin wani tukunyar kasa da ke gefe da bokon wani irin zabura sukayi dukan su sukayi baya. da sauri bokan yace "Maza janye wannan kudirin bama kisa yanzu munyi alkawari wa shugaba, sai dai duk abun da kike so a duniyar nan zaki samu ban da kisa". yafaÉ—a da karfi yana zazzaro ido. yana gama faÉ—an haka kuwa hayakin nan ya koma cikin tukunyar. É—an matsoww sukayi jiki na rawa suka haÉ—a baki wajen cewa "A gafarce mu". cikin É—ar-É—ar Na'ima tace "To Malama ni dai ayi min duk abu da ya dace". hannunsa ya mika baya yaÉ—au wani kullin magani kana ya jefa shi cikin wannan tukunyar da ta fidda hayaki yanzu nan tukunyar ta fara fidda wani sauti kamar ruwa akan wuta yana tafasa,zuwa can yasa hannu yaciro kullin maganin ya mika wa Na'ima yace "Mun girke shi mun kuma yi masa mugun kulle babu mai iya karya wannan sihirin in duniya ce kinsa mu, Je ki saka masa a abinci ko sha da zaran yaci shike nan duk abun da kike so kin samu". da sauri ta mika hannu takarÉ“a tana zuba masa godiya kamar zata sa goshin ta a kasa, sai dunkule maganin take a hannunta sai kuma tasaki wani shu'umin murmushi mai kunshe da ma'anoni iri-iri. bayan Raliya ta gabatar da bukatar ta itama nan ya haÉ—a mata kalar nata lakanin kana suka cikeshi da kuÉ—i suka haye motocin su suka fice a cikin dajin in da kowa ta kama gaban ta Na'ima tayi gida Raliya ma tayi gidan su.... Tun da Na'ima ta dawo gida take tunanin ta in da zayi tazubawa SALEEM maganin nan acikin abin ci harya ci,dan yanzu rabon da yaci abincin ta harta mance,ko da É—in ma basosai yake ciba dan shi ba ma'abocin cin abinci da yawa bane yafi bukatar tea a koda yaushe kamar wan da yahaÉ—a jinsi da larabawa. sai dai ta kudura wa ranta ko tawani irin hanya sai tabi wajen ganin ta zuba masa maganin yaci.... Tsaye nake gaban wardrobe fitowa ta daga wanka kenan ina kokarin ciro kayan da zan saka najiyo wayata dake kan mirror tana ringing, a sannu na isa in da wayar yake na É—au wayar ganin kiran na kokarin yan kewa da sauri na É—aga na kai wayar kunnena tare da yin sallama. daga cikin wayar ya amsa sallamar kana ya É—aura da faÉ—in "A kawo min tea yau fa ba'a bani ba tun da safe". To nace ina sau ke wayar. Na'ima da yanzu shigo warta side É—in shi tazo zata shiga cikin bedroom É—in sa taji wayar da yake da sauri ta juya ta koma side É—in ta,cikin hanzari ta haÉ—a tea taje ta É—au ko kullen maganin da bokanta ya bata har jikinta na É“ari ta kunce kullin hannunta na rawa taÉ—ebo garin maganin tazuba cikin tea É—in ta garwaya da sauri tafito rike da cup É—in tea É—in ta nufi É—akinsa... sai da nasaka kaya kafin na wuce kitchen naje na haÉ—o masa tea É—in nanufi side É—in shi. sallama nayi a bakin kofar bedroom É—in shi kana na tura kofar, tsaye na ganta gaban shi tana mika masa cup,yayin da shiko system ne a gaban sa gaba É—aya ya mai da hankalin sa kan sa. narke murya tayi cike da kirsa take faÉ—in "Barka da hutawa my SALEEM Bismillah". tafaÉ—a tana daÉ—a mika masa cup É—in. ganin haka sai naja na tsaya nan bakin kofa. A hankali yaÉ—a go yaÉ—an kalleni sai ya mai da idanunsa kan abun da yake kana yace "Cigaba da tsayuwar zakiyi har sai yayi sanyi?". a hankali nasoma takowa na iso in da yake na mika masa cup É—in, hannu ya miko zai karÉ“a ganin hannunsa bai iso ni ba kasan cewar Na'ima tana daf da shi sosai ne, sai na É—ago kafata zan kuma yin gaba sai naji nayi tuntuÉ“e da kafar mukum sai cup É—in ya suÉ“uce a hannuna bai kai ga isa kasa ba nayi saurin taro shi akayi rashin sa'a ruwan tea É—in yazube kasa har sai da ya fantsalu masa a jiki zuwa kan kafarsa. ido na waro cike da fargaba, dogon tsaki Na'ima taja tare da faÉ—in "Ke makau niya ce jibi yadda kika É“ata min jiki". tayi maganar tana yaguna fuska tare da zame jiki tayi gefe. niko kasa nayi da kai na dan son ganin kafar da nayi tuntuÉ“en dashi. É—agowa yayi tare da bin ta da wani irin kallo kana ya jinjina kai baki na buÉ—e da zummar bashi hakuri ganin shima tea É—in ya taÉ“a shi sai ya katse min nawa maganar da faÉ—in "Je ki kawo min wani". wani dogon tsakin takuma ja kana tayi waje a hankali nima nafita na nufi part É—ina da sauri dan guri yayi duhu duk da kuwa hasken wuta daya zagaye ko ina na gidan. da sauri na haÉ—o wani tea É—in na kai masa koda na shigo bedroom É—in sa baya ciki sai motsin ruwa danaji cikin bathroom da ya shaidar min da yana ciki,aje masa nayi kan bedside najuya nafita da sauri dan so nake naje na kira Aunty Halima yau mukayi da ita zata dawo gashi har dare ban ganta ba gashi ina jin tsoro... Tun fitar HAMDAH har dawowar ta akan idon Na'ima ne tana ganin fitar ta ta saki wani murmushi kana ta bayyano cikin parlour'n a file ta furta "Wan da yariga ka bacci dole ya rigaka tashi". takuma sakin wani murmushin jin daÉ—i da gaskata kanta da shirin da tsara yanzu kuma take ganin yiwuwar sa. cikin sanÉ—a ta tura kofar har lokacin yana cikin bayin a hankali tarika É—aga kafar ta har ta isa in da cup É—in yake kana da sauri ta kunce kullin maganin ta É“arbaÉ—a shi cikin tea É—in ta É—an garwaya da karamin cokalin da ke ciki kana ta juya cikin sanÉ—a tafita ta ja kofar a hankali ta rufe da sauri takoma side É—in ta tana shiga cikin bedroom É—in ta ta tuma tsalle tafaÉ—a kan bed cikin sannin murna da farin cikin yau burin ta zai cika na daÉ—a mallakar SALEEM har abada... A É“angaren Ya SALEEM kuwa tea É—in da ya É—an zuba masa ajiki ne yasashi kuma yin wanka, yafito É—aure da towel a kugunsa hango cup É—in da ta aje masa can kan bedside sumar kansa yashafa afili yafurta "Oh yarinyar nan ajiyewa tayi tayi tafiyar ta". a sannu yatako ya zauna bakin gado,ya mika hannu yaÉ—au cup É—in kana yakai bakin sa yashiga kurÉ“ar tea É—in a hankali har ya shanye.. a je cup É—in yayi kana yamike tsaye wani irin sara da fizga kansa yayi masa har sai da yadafe jikin garu cikin hanzari jin wani masifaffen tsarawar da kansa yiyi kamar guduma ne aka narka masa a sakiyar kai sai kuma fizga yake kamar ana Æ™oÆ™arin ciro kwakwalwar sa, da sauri yakoma ya zauna tare da dafe kansa da kahon zuciyar sa dake faman harbawa da karfi-karfi. da gyar ya'iya mosa laɓɓansa ya furta "Innalillahi wa'inna'ilaihirraji'un". yajima sosai zaune yana dafe da kansa da kuma kirjinsa,kana zuwa can yamike da gyar yaje yasa kaya yahaura godo ya kwanta,har lokacin yana cikin wannan yanayin. yakai a wa guda a haka sai a lokacin yaÉ—an fara jin sassaucin abun da yake jin a hankali yamike yasau ko a godan yafita... Ina tsaye gaban mirror ina ta feshe jikina da turarukan sa kamar kullum in zan kwanta baya kuma kusa dani to kalar turarukan sa da ya sayo min su shinake mulke su a jikina har na samu nayi bacci,in kuwa bacci mai daÉ—i nake son yi to sai in kuwa ina cikin jikin sa ina shaÆ™ar kamshin sa. duk abun da nake cikin mutuwar jiki nake yayin da tsoro yadaÉ—a ninkuwa cikin zuciya ta fiye dana ko yaushe,sai kuma share wasu zafafan hawaye da nake tayi tun É—azu wan da bana sanin fito warsu sai dai naji É—umin su kan fuskata. jin karar turo kofa yasani waigowa da sauri dan sai yanzu na tuna ban kulle kofar ba, wani numfashi na sauke ganin shine, da É—an sauri ya karaso in da nake sai ji nayi ya rungume ni ta baya sosai yazuro hannunsa kan cikina da yaÉ—an turo kaÉ—an idan ba lura kayi bama bazaka gane hakan ba,sai dai ni inajin nauyin cikin,yana É—aura hannunsa kan cikin sai ji nayi cikin yayi wani irin harbawa da karfi ya mosa motsin da bai taÉ“a yin irin saba sai yau, idanun sa ya lumshe kana yarika shafa cikin ya É—au lokaci yana shafa shi duk kanmu babu wan da yayi magana sai numfashi'n da ko wannen mu ke saukewa. zuwa can yajuyo ni yasan ya idanunsa cikin nawa yarika kallona babu ko kiftawa. a hankali nayi kasa da kaina yayin da wasu hawayen suka zubo min a hankali na furta "Ya SALEEM inajin tsoro". janyoni jikin sa yayi ya rungume ni sosai batare da yayi magana ba har lokacin. a hankali yafara sassauta rukon da yayi min kana ya zame jikin sa yajuya yasoma tafiya ganin fita zai yi da gudu naje na rungumo shi ta baya sai na saki kuka cikin muryar kukan nake faÉ—in "Ya SALEEM ina jin tsoro ka zauna dani ko katafi dani ko kace wa Aunty Halima ta dawo". nan ma baiyi magana sai zame jikin sa da yakuma yi yafita a É—akin da sauri hannunsa É—aya yadafe kansa É—aya hannunsa kuma yakai dai-dai saitin kahon zuciyar sa. Kofar É—akin na kulle na koma kan gado ina mai cigaba da kukan.....â˜? Washegari zaune yake a parlour yana Æ´an wasu ayyuka cikin system Na'ima tashigo takaraso in da yake ta zauna kusa da shi tare da faÉ—in "Barka da war haka yallaÉ“oi". É—agowa yayi ya kalleta kana yace "Yauwa". sai ya mai da idonanunsa kan abun da yake. zaman ta ta gyara tana murmushi cikin narke murya tace "Ai ki ake tayi haka?". É—agowa yakuma yi ya dubeta shima da murmushin kana yace "Eh wasu Æ´an ayyuka nake É—an yi amma yanzu zan gama". tun da yafara maganar taware idanunta a kansa cikin matukar jin daÉ—in ganin duk abun ta ta tambaye shi sai ya É—ago yabata amsa wani irin farin cikine ya lulluÉ“eta taji kamar ta mike tayi ta tika rawa a ranta take faÉ—in "HAMDAH kin makara". wani murmushin takuma sakewa kana tadube shi tace "Da ma wata magana ke tafe dani sai dai kuma gashi kanata ai ki kada na katse maka ai kin ka". a hankali yakuma É—agowa yace "Uhum ina jinajin ki". numfashi ta sauke kana ta marairaice fuska cikin nuna tsantsar gaskiya ta soma magana. "My SALEEM akwai wani abun da ke faruwa a gidan nan wanda ya daÉ—e yana dami na nayi ta zuba ido ko zaka ganewa idon ka sai dai ban sani ba ko kagidan, SALEEM kai ne babba da koma waye dake cikin gidan nan idan kuma kasa kafa kafita to dole ragamar hakan tadawo kai na dole na tayaka sa ido da binciken al'amuran da ke gudana a cikin gidan nan,kama daga walwalar jama'ar gidan da kuma shige da ficen su dama wani wan da zai shigo daga waje". É—an numfashi ta sau ke kana yacigaba da magana ganin ya mika mata hankalin sa gaba É—aya "Na daÉ—e ina so na sanar maka amma bansan da wani fuska zaka kalleni ba wata kila ma kaki yar da da abun da zan faÉ—an sai dai yanzu ban damu ba ko ka yar da da abun da zan faÉ—a ko kaki yar da Allah yana gani nasau ke nauyin a kaina bazai hutume ni ranar gobe kiyama akan É“oye gaskiya kan abun da nasani ba". kuma gyara zama tayi ta dubeshi da kyau sannan taci gaba "SALEEM lokacin da kayi tafiyar da kaje kayi kimanin wata guda, kabar gidan nan HAMDAH bata da sarki ma ana tana fashin sallah, ta ya akayi kuma bayan dawowar ka da kayi kimanin wata guda baka gida sannan ciki ya bayyana a jikin ta na wata É—aya?". binta da kallo kawai yake yayin da yake jin kansa cikin wani irin yanayi nan da nan zuciyar sa yatsanan ta bugu. Ita kuwa kai ta shiga girgizawa da faÉ—in "Hmm wannan abu zai bai wa duk mai hankali mamaki amma a guri na ba abun mamaki bane, SALEEM yau zan sanar maka abun da baka sani ba, tun ranar da kabar gidan nan wani yazamo madadin ka, ranar na fito zan shiga kasuwa wani yashigo da uniform irin na makarantar su HAMDAH har zan wuce ganin yana taÉ—an dube-dube sai natsaya nake tan bayar shi ko wani abun yake nima sai cemin yayi gun HAMDAH yazo shi É—an makarantar su ne, tayi masa kwatance ne yazo sai dai bai gane side É—in ta ba,da hannu na nuna masa side É—in ta, sai da nafita a gidan tunani daban-daban yarika zuwar min abun mamaki har nadawo gidan yana nan bai tafi ba haka nayi ta sa masa ido sai yanma ya fita ya tafi, tun daga ranar kullum sai yazo wani sa'in yazo da uniform wani sa'in kuma da kayan gida, har abun yafara da mina narar da yazo yashiga side É—in ta ganin yaÉ—an jima bai fito ba sai nabi bayan sa ina shiga ka wai nayi mummunar gani". shiru tayi tare da dafe kanta ta matse idanunta da karfe sai ga wasu guntayen kwalla sun fito ta kai hannu ta share kana tace "Kayi hakuri da abun da zakaji daga bakina yanzu, a kan gado na same su tamkar mata da miji ina nufin yana kan ta suna six". idanunta ta saka cikin nashi kana cikin nuna tsantsar gaskiya tace ko a gaban ta zan mai-maita sannan kuma ina da kwararan shaidu da zan iya gabatar da su ko a gaban alkali ne idan ta musa.........!â˜? 🤗 *masha Allah alhmdllh alhmdllh to masu karatu anan nakawo karshen book one domin son ci gaban labarin sai ku tare ni a cikin littafi na 2 dan son jin yadda zata kaya* *Kamar yadda na yi muku alkawari book one daga farkon sa har karshen sa kyauta ne to gashi yau na cika muku alkawari* 🤔 *shin asirin da Na'ima tayiwa* *SALEEM zatayi tasiri a jikin sa?*. *shin ma ganganu da É—aurin goro da tayiwa HAMDAH SALEEM zai yar da* *da batun nata*?. *sannan kuma* *wanene shai dun nata datake ikirarin* *ko a gaban alkali zata gabatar da su*?. *Menene makomar rayuwar HAMDAH nan gaba?.* *duk wannan* *amsoshin sunan cikin littafin* *HAMDAH kashi na biyu domin samun ci gaban labarin sai ki-ka biya É—ari 200 kacal👌ðŸ»ta wannan asusun bankin*👇🻠*(3170524141 Rashida salihu first bank)* *ko katin mtn ta wannan lambar👉🻠08034690723* *_ina son duk mai sona sonso fisabilillah_*🥰 😢🙌🻠Mommyn twins ce