Copied By YAYA HAYAT (admin Hayat hausa novels Group Hausa novels and fashion Group Cool novel, makeup and kitchen1 Group And WOMEN24 TV Group WHATSAPP NO:+2349030159301 [10/30, 3:46 PM] +234 803 727 9133: 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *IN SO CUTA NE....* 1 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *HAQURI MAGANI NE* 😢😭 Labari SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼 Rubutawa farhana fahad maman namlah✍🏼 *YAR MUTAN NIGER* BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM *Labarina kirkirarran labarine kada kowa yayi tunanin labarinshine na kirkiranede kawai.* Littafin na kudine game bukata normal 300 VIP 600 mtn cart kou kuma aturo mtn card ta wnnan num din 08033368013 kou ta account 0542703718 saadatu Abdullahi gtbank. FREE PAGE 1 A katafaren airport din, kaduna state, nan jirgin dayayo takanas takano daga china ya yada zango a kaduna birnin gwamna. Kan kace kwabo fasinjoji suka fara fitowa kowannensu da face Mark's a fuskarshi. Wuh! Wani saurayi, nahango . irin chocolate colour dinnan yana sakkowa daga matakalar jirgin, tindaga kasa nafara kallonshi kafafuwanshi irinna yan hutu luf luf cikin takalmi me matukar kyau takalmin ya kara kayata kyaun kafafuwannashi. sanye yake da kananan kaya riga mint green wando jeans black, tsintsiyar hannunshi manne da agogon diamond, dogoneshi santalele, dukda face Mark's din dake face dinshi daka kalla kwayar idanuwanshi masu dauke da eyes glass, zakasan akwai wani boyeyyen sirrin kyau a cikin fuskannan. A hnkli yake saukowa daga upstairs din jirgin kafafuwanshi kamar jini ze fito saboda kyau da laushi. Motoci na hango manya mayan Guda uku a jere duk cikinsu babu motar million 1000 sede billions,😛 Wani dattijo na hango kudi ya rasashi hutu da kwanciyar hankali sun samu matsugunni a tareda dattijun Sanye yake da danyar gezner ruwan egg se,daukar ido yakeyi, hannunshi, daure da agogon danyar diamon idanuwanshi manne da eyes glass. jingine yake da wata mota da duk tafi motoci guda ukun tsaruwa da kyau bodyguard duksun tsatsareshi sunata yawo kowannensu fuska babu rahama sam. Alhaji Abdullahi abubakar waziri aaz family kenan. Direct santalelen saurayinnan daya gama saukowa daga jirgin yakaraso ga dattijonnan ya rungumeshi. Shima rungumeshi yayi zuciyarshi fal farin ciki da jin dadih ya rungume dannashi yana bubuga bayanshi. "I MISS YOU DAD " cewar dannashi cikin sexy voice. "Miss you too HAMMAD dina..ina anwar" Murmushi wanda aka kira da HAMMAD Din yayi yace "gobe ze biyo jirgi buh be gama komiba sede zuwa goben" "Okay.." cewar dad HAMMAD ya dago yana kallon mahaifinnashi yace "dad ina mom." "Kasan mom dinka iya rigima.. tana gida tanata rigimar nata" Murmushi HAMMAD yayi yace "Wash mommah akwai rigima.." Daga haka bodyguard din suka kwaso akwatinanshi sukasa a mota. Suka bude musu motar suka shiga akA tayarda motar ba jimawa sukabar airport din. Suna tafe suna hira da mahaifinnashi cikeda so da kauna. . Anguwar dosa g.r.a wani layi guda suka nufa sunan layin waziri road. wani dankareren gida suka nufa katon gidane sosai dukshi ya manaye anguwar gabaki daya get din gidanma abun kallone direct sojojin dake gadin get din suka wangale get din farko suna shiga wasu sojojin suka wangale get na biyu get biyarne a gidan seda suka wucesu sannnan suka samu damar karasowa compound din gidan, Wuh! Wuh! Katon gidane.. wayyo fans ink dina ze are the house want to kill me🤤 ashe aduniya akwai kyau akwai muna kyau..uhm karyar kudi akeyi ashe a cikin masu kudinma akwai masu kudi, akwai masu daula. akwai masu arziki, akwai muna arziki, wasu arzikima at all in yazo garesu seya rissina saboda arzikin ma suna ya tara. Gidanya hadu koda gidan shugaban kasane, tou tabbas e.f.c.c. se sun qarqameshi domin se ance yayi almun dahna da dukiyar talakawa. Alhaji abubakar adamu waziri family kenan a.a.z. falimy. Bangare bangare ne a gidan, na gaza lissafa bangare nawane daganide family house ne ammafah kowanne bangare in zaka shiga sekaci karo da get kafin kashiga bangaren kowa. Bangaren mahaifiyar HAMMAD suka danna kan motar duk gidan banga Bangaren daya kai nata kyauba, an kayatashi da ado irinna sarauta, dakashigo base angaya makaba zakasan, wanda yake gidan dan sarautane. Parking din motocin akayi a parking space bodyguard din suka fito suka bude musu suka fito tindaga compound cike yake da mutane domin tarbar zuwannashi. Murmushi hammad yayi yana bin dangin mahaifiyarshi da dangin mahaifinnashi da ido cikeda farinciki yake bin kowannensu da ido. Wata mata na hango me kiba fara me kyau dagani kasan hutu ya ratsata na hango kamanninta sosai da HAMMAD amma shekarunta bekaiba ta haifi me 25yrsba. Karasowa tayi ta watsa mishi wani abu me,kyalkyali ya fara zubowa daga knshi har zuwa kasa, Murmushi yayi yakarasa ya rungumeta yace "wow Anty maryam naji dadin ganinki .." yakai mata runguma kankace tak aka fara musu ruwan kyalkyali anata zuwa ana rungumeshi. Daddy dayaga gunya rikice kai tsaye ya wuce ya barsu yanufa part dinshi cikeda soyayyar dannashi tilo namiji. Gunya kacame aka saki sauti na kidan yan niger buzaye, kan kace me sunfara takawa rawar yan nijer dashima gogan. Ana cikin rawar wata me kama dashi tasamu ta iso gareshi domin mutane sun rurrufeshi. Da yarinya a hannunta, ta rungumeshi cikeda farinciki shima rungumeta yayi itada yarinyar hannunta tace "Miss you bross " murmushi yayi ya dagota daga jikinshi ya dauki yarinyar hannunta yace "miss you two sister ..ya baby nur da annur.." "Alhmdllh bross.." "Ina auta ne wai.." "Uhm kasan auta ba a rabata da mom tanagun mom.." "Ooh ina mom din.." "Uhm all ready you know who is ur mother, Kasanta bason hayaniya takeyiba tana bangarenta itada mommy rabi da gimbiya jawaheer ..dukdade nasan cike take da murnar ganinka amma kasan mommah bazata fito ba .." Girgiza kai yayi cike da rashin dadih game da halin mahaifiyar tasu da kiyayyar hajiya rabi da yarta jawaheer yarinya mara kunya. Kowa yazo se yy kissn dinshi tako ina kai dagani, kasan, cike suke da kaunarshi,. Bayan sungama harraqawa suka jashi dining area suka shiga ciyar dashi cima iri, iri seda yaci ya koshi suka jashi bangarenshi suka barshi domin yayi wanka ya huta shima wankan dn bazeyu bane dasunyi masa. [10/30, 3:46 PM] +234 803 727 9133: 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *IN SO CUTA NE* 4 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *HAQURI MAGANI NE* ❤️ Story pruducer and director SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼 Writing farhana fahad maman namlah✍🏼 *YAR MUTAN NIGER* BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM Littafin na kudine game bukatar normal 300 VIP 600 trnsper kou card mtn ,08033368013 . Trnsper 0542703718 saadatu Abdullahi inkin tura ki nunamin alama ta lambar dake sama. FREE PAGE 4 Familyne me cike da dumbin albarkatu da dumbin arziki, alhasan adam waziris da abubakar adam waziris se hannatu adam waziri sukadai iyayensu suka haifa abubakar adam shine babbah. allah yayiwa iyayannasu rasuwa. Sudin cikakkun yan katsinane a safana. sunyi karatu me zurfi yayin da suka saka hannu a kasuwanci inda kasuwancinnasu yakawosu garin kaduna a nan sukayi aure kouwannensu suka hayayyafa. Hannatuma tin a garin katsina tayi aurenta amma bata haihuba. Abubakar adam waziri shine mijin. Hafsat hafsat tanada yara shida iburahim shine fari se abdullahi shine na biyu se ahamad da fahad da abulhakim da hashim.duka yaranta mazane babu mace. baba ade itace matar abubakar adam waziri ta biyu takasance mace mara mutumci tanada yara hudu maza uku mace daya.tanajin haushin hajiya kaka kasancewar itace me maza dayawa a gidan. Alhasan yanada mata biyu hajiya fatima da hajiya sadiya. Hajiya fatimace babba tanada yara shida itama hudu maza biyu mata (rana daya abubakar da alhasan sukayi aure) Hajiya sadiya tanada yara hudu dayane namiji ukun duk matane. Dukkannin mazan gidan sunyi karatu sosai amma allah ya cire ABDULLAHI abubakar a zakka yakasance shine a fannin ilimi bameja dashi shi barristers (wato mahaifin HAMMAD) Abdullahi abubakar adam waziri da zubairu suna shiri da da baccine ke rabasu zubairu dan wajen hajiya fatimane. Tinkafin iyayensu su rasu sukace komi kudin da kowannensu sukayi kadasu rabu. Aikou basu rabunba. Anwayi gari allah yayiwa abubukar adam waziri rasuwa. Bajimawa alhasan ma yarasu. Abdullahi abubakar waziri yayi auren hajiya zainab daga Nijer jahar maradi ita din yar sarautace dakyar alhaji barrister Abdullahi abubakar waziri yasamu aka bashi aurenta. Shikuma zubairu ya auri tashi matar hajiya zulaikha a rana daya sukayi aure da Abdullahi dukda kuwa Abdullah yagirmema zubairu da shekara uku. Byn wasu shekaru alhasan yakara, auren wata yar barno hajiya safara'u. Zulaikha da zainab basa shiri kwata kwata zainab tana takamar ita yar sarautace yayin da Zulaikha ita yar wadanda basu da halice wato talakawa. Zainab setazo ta kulleda safara'u wato kishiyar Zulaikha aiko kunga dole Zulaikha ta Kara tsanar zainab. Hausawa nacewa kunshin sauri tafi, kishiya zafi. A kwai arzikin yaya a family din amma kan iyayensu mata ya gaza haduwa. Haihuwar farko zainab ta haifa mace wato nahnah hafsat mesunan uwar gidan gidan family din. Se Abubakar Abdullah wato hammad dayaci sunan baban kakanshi, .Se auta rabi arh mesunan yayar zainab ana kirnta nasreen. Zulaikha ma tahaifi yaya uku salaha se Abubakar anwar. Se fatima sunan sirikarta ana kiranta da Sabreen. Zulaikha macece me matsakaicin kyau. Duk family din babu macen data kai, zainab maman HAMMAD kyau. Haka duk a jikokin gidanma babu wanda yakai HAMMAD kyau sak mamanshi yabiyo sede ya dauko colour din babanshi. A qa idar duk yaran gidan insun taso sungama primary school da secondary schools a nijeria tou sauran a waje suke karasawa.amma bnda mata a Nigerian suke karatunsu sede fa mkrntar dasukeyi babbace alhaji zubairu shi babban dan kasuwane shike daukar nauyin karatun mata na family din. Abun bakin cikin zainab shine tin tasowar hammad kullum yana bangaren, Zulaikha wato mommyn salaha hammad shida anwar bacci ke rabasu shima se zainab tayi da gaske. Tou hkma anty nahnah domin jininsu ya hadu da salaha aiko ita nahnah tanacin dukan zainab amma shi HAMMAD bata iya duknshi saboda soyayyarshi dake rnta. Nasreen cede halinta sak na uwar tane. Safarau bata haihuba hkn seya kara mata kiyayyar mommyn salaha, gani takeyi kmr tayi mata asiri. Kunsan in mutum yana abu gani yakeyi, kmr kowama hknne. Kiyayyar da zainab takewa Zulaikha sam ita batawa zainab dinshi hasalima yadda take rike yayanta tamkar ita ta haifesu. Schools daya duk yan matan family din sukeyi tou kou a mkrnta nahnah da salaha basa rabuwa a mkrntar karatun doctor suka hadu da nana fiddausi wato jannarh jininsu ya hadu sosai, saboda jannarh tanada ilimi sosai a fannin abinda yashafi operation da fannin kirji takaranta da de duk wani abu daya shafi fannin namiji. Amma babu me ciwon dabazata iya dubawaba saboda itadin gifted ce. Dr salaha kuma takaranci fannin matane. Dr nahnah kuma fannin brain. Se dr samha itama a familynsu take takaranci fannin haqori. A gaskia a familynnasu akwai masu ilimi sosai. Alhaji iburahim wato yayana Abdullahi shine yake dauke da nauyin karatun mazan family din shidin governor ne. Waziris family in basuzo na dayaba a masu kudin, nijeria, tou zasuzo na biyu. Barristers abubakar da governor iburahim waziri su suka bude ma diyannasu mata asibiti babba me suna a.a.. waziris hospital babban asibitine daya kunshi manyan, likitoci na kou wanni fanni. Doctor jannarht takasance tana aiki a asibitin nasu kuma itace ke duba babba da yaro na fannin maza na waziris family. Duk waziris family babu wanda besan dr jannarh ba. Wata rana agidan take wuni a bangaren mommy Zulaikha saboda duk gidan babu wanda yakaita mutumci dA amsar bako hannu biyu biyu. Zulaikha takasance yar talakawace amma jikinta na rawa take yima kowa kyautatawa da jikinta da kuma dukiyarta shiyasa babba da yaro ke kaunarta a family din. Tin tasowar hammad yanada ciwon kirji tin faduwar daya tabayi daga bed dayana jariri har waje anfita dashi amma ciwon yana tashi time to time . Wani lokacin daya dawo hutu dr jannarh ta dubashi Tou daman, tin kafin tazama cikakkiyar Dr tin tana scul tana zuwa agidansu a nan suka shaku da HAMMAD. Maman HAMMAD kuwa byn Zulaikha se jannarht a cikin wadanta ta tsana a duniyarnan baki daya domin Gabi takeyi kmr Dr Jannarht yar uwace g mommyn salaha. Duk ending up months se anyi meeting a family din sunada kebataccen bangare da ake taruwa ayi meeting din. A familynsu governor iburahim Abubakar waziri ne bayanan yana abuja da iyalinsa. amma duk suna kusan tattarene shiyasa problem yake dankare a family din. Anyi settling tsakanin Zulaikha da zainab amma abu yaki yuwa. Wannan kenan sauran de zakuji inmun tsunduma a cikin story. Washe gari byn yy wanka yagaida iyayennashi. a bangaren mommy Zulaikha ya zauna nan yayi breakfast. daman inde yana gida nanne gun cin abincinshi safe da rna da yammah. Saboda mommyZ ta iya girki kuma takasance itake shiga kiching da knta bata barin me aiki. [10/30, 3:46 PM] +234 803 727 9133: 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *IN SO CUTA NE* 3 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *HAQURI MAGANI NE* ❤️ Story pruducer and director SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼 Writing farhana fahad maman namlah✍🏼 *YAR MUTAN NIGER* BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM Littafin na kudine game bukatar normal 300 VIP 600 trnsper kou card mtn ,08033368013 . Trnsper 0542703718 saadatu Abdullahi inkin tura ki nunamin alama ta lambar dake sama. FREE PAGE3 Farfajiyar gidan yafito yasa aka kawo mishi tsarabar dayayo musu daga can a wata katuwar jaka ya bude ya fara raba musu kowa yasamu se murna sukeyi . Canya hango sabreen tana kokarin karasowa gareshi ta rungumeshi tana fadin "bross nyi kewarka" "Nima haka sweet sister" Tsarabarta yadauka ya bata ta amsa tanata murna. Sabreen bazata wuce age mate din nasreen ba amma ita bakace irin bakinnan me shining. Anty salahace ta karaso ta rungumeshi rungumar shima yakai mata yana Dariya yace "sweet ant yanzu nakeson tambayarki.." "Baride honey se ynzu na karaso inacan inata fama da patients danma doctor jannarht tana nan.. ga yaranka rigimammu." Dariya yayi yace "I miss you antyna takaina." "Miss you too honey..anwar yanacan yana jan jikin ko." "Uhmm aikuwa anty shiyasa na taho abuna ina cikene da kewarku..Anty salaha ya anty jannarht kuwa." "Tana nan lafiya lau ..kasan batasan yau zaka dawoba." Murmushi yayi yana jin wani yanayi yace "Nayi missn dinta amma nasan tama mantani kusan almost 10yrs " Murmushi anty salaha tayi tace " tab kaima baka mancetaba se ita data girme mka kou a timedin " Murmushi HAMMAD din yayi. Anty salaha tace "Aikaida doctor jannarh jininku ya hadu domin bantaba ganin tasakewa namijiba balagagge sekai..him koudayake abinnaku ikon allah ne dakuma haduwar jini dominde tin kana yaronka kuka shaku." Murmushi HAMMAD yayi a karo na biyu yace "Wai anty har yanzude batayi aure ba kou tayi auren?" Chanza fuska anty salaha tayi tace "haryanzu wallahi munata adduarh allah ya kawo mata miji na kwarai." : "Okay Allah ya kawo miji na gari." "Ameen honey." Tsarabarta yabata dana cuties dinta sosai taji dadih tayi mishi godiya. Se yammaci kowa ya watse yabar gidan. Yan kusa kusa suka koma gidansu hakama yan nesa. Daya samu kowa ya watse yanufi bedroom dinshi yakara wanka yayi sallar magrib yanufi bangaren daddy yakara gaidashi sukayi hira timedin isha'i yayi suka nufa masallacin dake gidan a nan kwansu da kwarkwatarsu sukeyin sallah harma dana waje. Byn sun idar da sallarh HAMMAD yanufi zagaye bangare bangaren kannen mahaifinshi da yayyin mahaifinnashi. A karshe direct yanufa bangaren kakannenshi. Dakin Babah ade abbah . HAMMAD yagaisheta ta amsa babu yabo babu fallasa. Be jimaba yabata nata tsarabarta yabar bangarenta. Bangaren, uwar gidan family din yanufa wto hajiya hafsat Tsohuwace tukuf amma hudu ya dan boye tsufannata tana zaune a kn dadduma tana lazimi. Zaunawa yayi kusada ita yadaura knshi A cinyarta adduarh ta shafa da fara arh a fuskarta take kallonshi "aah me gidana nakaina saukar yaushe" Kara gyara kwnciyarshi yayi a kn cinyrta yace "hajiya kaka ina wuni I miss you matata" Murmushi kaka tayi tanada matsifa tsohuwar amma duk a jikokin gidan tafison hammadu. Hira sukayi sosai yabata tsarabarta kna yabar bngarenta yanufi bangaren alhasan adam waziri shine kanin abubakar adam waziri. Alhasan yanada mata biyu hajiya fatima da hajiya hauwa u. Bejimaba yagaidasu yabasu tsaraba yabar bngarensu yanufa nashi bangaren domin baccin gajiyane a idonshi. Wanka yayi yashirya cikin kayan baccinshi na alfarma kai tsaye yy addu ur inshi yanufa bed dinshi ya kwanta ba jimawa bacci yayi awon gaba dashi. Shin waye hammadu? [10/30, 3:46 PM] +234 803 727 9133: 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *IN SO CUTA NE* 2 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *HAQURI MAGANI NE*😢😭 Story pruducer and director SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼 Writing farhana fahad maman namlah✍🏼 *YAR MUTAN NIGER* Littafin na kudine game bukatar normal 300 VIP 600 trnsper kou card mtn ,08033368013 . Trnsper 0542703718 saadatu Abdullahi inkin tura ki nunamin alama ta lambar dake sama. BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM FREE PAGE 2 Wankan yayi yashirya cikin kanananan kaya se yanzu nakara ganin kyaunshi da haduwarshi handsome guy me saje, a kalla baze wuce 25yrs ba dan chocolaty santali kalar manyan mata.😁 Fitowa yayi yana takun kasaita kasaita ta private hanya yabi kada jammarh su gnshi yanufa part din mommah dinshi, begantaba a falo tsayawa yayi yabi falon da kallo na yan dakiku a fili yace "Oh mommah kullum cikin chanza komi nata takeyi. Tagadamar gobema tacanza komi " yayi mgnr yana girgiza kai ammanfa falon ya hadu. kai tsaye bedroom dinta yanufa da sallamah ya bude kofar dakin yashiga. farace ita sol kmr jini ze fita akasin daddyn HAMMAD din dominshi bakine. daga yanayin jikinta hutu ya rasata kamarta daya da HAMMAD din kamar an tsag a kara sede dan ita farace svhikuma chocolate, tanada qaramin jiki batada kiba sosai, amma tanada jiki me kyau irinna matan manya. Mulki, izza, ikou, isa, sun samu matsugunni a gunta babu alamar rahama a fuskarta. gishin gide take a gefen royal bed dinta dakinnata ya tsaru. wata yarinya yar kimanin 18yrs tana kwance a cinyarta se shagwba take zuba mata yarinyar tanada kyau sosai farace, kallo daya nayi mata nagano sak halinta sak halin mamanta dagani. Wata wadda tadan girmema maman HAMMAD din tana zaune itama (yayar hajiya zainab kenan mama HAMMAD ita sunanta hajiya rabi'ah) Ganinshi ya bayyanar da fara ar a fuskar mahaifiyar tashi, karasowa yayi ya rungumeta cike da kauna itama ta rungumeshi " mommah I miss you..shine bakizo da daddyba daukana kou.." "Miss you too hammadu dina..sowie kainane ke dan ciwo dats why." Zaunar dashi tayi a kusa da ita ta manna mishi kiss a kumatu Murmushi yy yace "mommah I love you" "Love you more than everything in my life hammadu" Turo baki nasreen tayi tana kallon mommah tace "Mommah more than me.." Harara HAMMAD ya galla mata yace "Ke baki iya gaisuwa ba ko sena karya ki ko " Murguda baki tayi tace "aikaima naga baka gaida mama rabi ba da anty jawaheer.." Haushi yaji kmr ya kasheta da mari. Mommah tace "swry bakaga yaya rabi bane da gimbiya jawah" Miskili kenan dariyar tafi kuka ciwo😆 hade rai yayi yajuyo yace "ina wuni.." "Aah lafiya lau hammadu ya hanya.." ta amsa cikeda isa. "Alhmdllh.." yafada a takaice. Cikin kissa da bariki yarinyar dake kusa da mama rabi me kimanin 19yrs ammah bataji sam. Ta kalleshi tace "ya hanya" Up and down ya kalleta yace "normal.." Mikewa yayi mommah ta zubo mishi ido tace "swry have you eaten" "Yeah mommah.." "Hope you are okay ..or you need something" Girgiza kai yayi alamar babu. "Okay came close to me.." Matsowa yayi daf da itq ta taba cikinshi tace "swry anya ka koshi.." "Alhmdllh mommah..I want to go and rears." "Okay swry take care.." Ya juya yabar dakin. Turo baki nasreen tayi tace "mommah shikenan bross yadawo zaki fara nuna bambamci kou" Bubbuga bayanta tayi alamar sorry. Ido mama rabi ta zubowa mommah tace "Hmm zainab kenan bazaki iya boye soyayyarkiba a kan yaronnan ji kikeyi kmr kya maidashi ciki..kullum fadana ki rage sonnan..ko kya iya.." daidai anty nahnah mmn annur tahigo dakin da nur kyakyawa a hannunta duk taji me mama rabi kecewa. Kollonta tayi mommah ta miko hannu ta dauki nur tana fadin "Why kika bar annur a gida.." Zaunawa anty nahnah hafsat tayi a gefen gadon tace "mommah yanada rigimane yafi nur rigima dad dinshi kuma bayason rabuwa dashi." "Okay.." hannu nasreen takai ta dauki nur tashigayi mata wasa cikeda so da kauna. Mama rabi de ji takeyi kmr ta mutu na ganin yadda knwar tata keji da yaranta. Oh lefi tudu kuma duk familynsu babu wadda takai mama rabi lalata yaranta. Ita mommah ma bata cika sakewa yarantaba sede sometimes. Se kuma auta rabiarh wato wadda taci sunan mama rabi nasreen kenan sarkin shagwaba. [10/30, 3:46 PM] +234 803 727 9133: 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *IN SO CUTA NE* 7 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *HAQURI MAGANI NE* ❤️ Story pruducer and director SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼 Writing farhana fahad maman namlah✍🏼 *YAR MUTAN NIGER* Littafin na kudine game bukatar normal 300 VIP 600 trnsper kou card mtn ,08033368013 . Trnsper 0542703718 saadatu Abdullahi inkin tura ki nunamin alama ta lambar dake sama. BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM FREE PAGE 7 Ummih tayi murmushi tace "Mamana..Yakamata ki koyi cin abinci da knki inkinyi aure waze baki abincin a baki," Murmushi tayi tace "Ke mana" Murmushi ummih tayi "Haha zaki sani, angaya miki aure wasane" ummih tace a zuciya. Feeding dinta ummih tashigayi.. shigowa sahura tayi da wata yarinya black beauty me kyau knta cike da suma anyi mata kitson C.O. yarinyar nada kyau sosai bazata wuce shekara daya da rabi ba amma zakasha yar 2yrs ce. Kallo jannarht tabita dashi tana fadin "sweetheart ya jikinnaki" "mommy" yarinyar tA fada cikeda da murnar ganin jannarh. Zillewa tayi daga jikin sahura tafada jikin Jannarht.Rungumarta jannarht tayi tana tattaba jikinta taji babu zafi jikin yayi dama. Janan kou sarkin son nono jin dumin nonon jannarht babu bra jikinta sekou Janan ta tura mata hannu cikin riga. Sahura data zauna tana ganin yarinyar tasa mata hannu a riga ta daga mata tsawa "cire hannunnan!" Hararar wasa anty jannarht ta watsawa sahura tace "ina ruwanki ..kin yaye yarinya tanada 9month ba doleba duk inda taji nono ta taba" Ummih tace "kyaleta sahura taje tayita taba mata ai wata rana ita zataji kunya" Murmushi anty jannarht tayi tace "allah ummih zata denafa" "Kadama ku dena knji nace wani abu.." Murmushi anty jannarht din Tayi suka cigaba da cin abincin itada Janan. Jannarht tasa sahura takawo mata bag dinta ta bude ta dauki chocolate da sweets tabawa janan nan tahau murna. bata jimaba domin bacci be saketaba saboda karfin maganin muran. tyi baccinta still hannunta na cikin rigar anty jannarht. Ganin tayi bacci sahura tazo ta dauketa taje ta kwantar da ita tadawo ta kwashe, kyn dasuka gamacin abincin. A lokacin jannarht batanan taje yin wanka. Bata jimaba tadawo Sanye da kyn bacci light purple kyn sunyi mata kyau knta babu dankwali takaraso ta kashe t.v din ummih tabita da idoal Shagwabe face tayi tace "ummih bacci.." Mikewa ummih tayi tana fadin "Shagwabbbiya kmr wata bby janan" "Ummih ni nafi janan zama bby" Dariya sahura tayi tana kallon jannarht din da take ganin duk duniya babu me kyaunta ita tana tunanin meyasa batayi aureba har ynzu. A tare da ummih sukabar falon byn sunyiwa sahura seda safe. Itade sahurar zuciyarta cike da tunani tunanin da kullum takeyi tamkar aiki tashiga gyara falon domin anty jannarht batason kazanta. Byn tagama gyaran tanufi kiching tayi wanke wanke ta gyare ko ina daman hkn takeyi kullum ita a duniyarnan har ranta zata iya bawa anty jannarht domin tayi mata halacci ita ta mayar da ita mutum kuma ta cireta a halaka. Byn ta gama gyara ko ina ta kashewutar kou ina , byn ta turare ko ina.tanufi nata dakin ita dajanan akwai komi najin dadih a dakin. : Kyn bacci ammih tasa jannarht na zaune a gefen bed da wayrta a hannunta Dr jannarht ma abociyar social media ce musammanma IG. Zaunawa ummih tayi agefen gadon hannunta rike da carbi tana sanye da kyn bacci mint color. Kallon dr din tayi tace "mamana ki kwanta mana" rufe datanta tayi ta kwanta ummih ta tofeta da adduarh, ido Jannarht tabita dashi knta na cinyar ummih daman kullum nanne makwancinta setayi bacci sannan ummih ke iya bacci. "Ummih inajinki a raina insha allahu innayi aure na haihu zansawa bbyna ta fari sunanki" Murmushi ummih tayi tace "tou mamana kmr yadda nasa miki suna me dadih nake kiranki da mamana" Murmushi anty jannarht tayi.. suna hira sama sama har bacci ya dauketa. Ummih cike da so da kauna tazuba mata ido sekou hawaye taji yanabin kumatunta "shin wacce irin kaddarace wannan.. ya rabbih wacce irin kaddarace wannan..wayyo kaiconah!" ta fada a zuciyarta kwantar da jannarht din tayi a kn pillow a lokacin baccinta yayi karfi. Mikewa ummih tayi ta nufa bathroom domin tasamu damr yin kukan daze isheta zaunawa tayi a gefen abun wnka.. kukan daya zamar mata jiki tashigayi me matukar cin zuciya kullum setayi kuka domin samu sassaucin zuciyarta, "ya rabbih baniba ...ya rabbih baniba .. ya rabbih yaushene zandena kuka..nayi kuka ada a kaina amma ynzu baniba ya rabbih.." ta kara fashewa da kuka seda ta dauki 1awa tana kukan, se kuma ta tashi tadauro alwala ta fito tashimfida dadduma nan ta fara salloli tana kuka sam batajin dadin dare domin ita lokacin duk damuwarta ke tasowa.har asubahi tana dadduma tana kwararo adduarh Se wajajen asubahinne ta tsagaita da kukanta. Dai2 kiran sallar farko ta tashi taga ummih a kn dadduma bathroom tashiga tayi wanka ta dauro alwala tafitou tasa doguwar riga tashimfida dadduma kusa da ummih tafara nafil fili. Da aka kira sallar asubahin tayi sallarh dai dai ummih ma tayi sukayi adduarh. Juyowa jannarht tayi tana facing face din ummih itakam takiyarda su hada fuska seta hau kauda fuska. Murmushi anty jannarht tayi domin tagano komi take boyewa watode ummih bazata dena halinnata ba ko. "ummih ina kwana" "Lafia lau mamana.. ya ciwon kan" "Alhmdllh ummih kalli face dina kiga wani abu.." Dasauri ummih tajiyo dan ganin meye tallabo face dintq jannarht tayi tace "ummih bakiyi bacciba kuma kinyi kuka" "Aka gaya miki nayi kuka..ni baniba.." Girgiza kai tayi tace "haka kike cewa kullum ummih byn ga idanuwankinan yayi red.. ummihna" takirata cikin laushin murya. Dagowa ummih tayi ta kalleta batare data amsaba. "Ummih kinsan kinada BP wanda yafi nawa ko..pls ummih ni nasan damuwarki akainane kullum ada kece me bani hkri har naji saukin abinda ke damuwata, ummih kinzama kece ke yayemin damuwata, ummih kou kallonki nayi inajin damuwata ta yaye, ummih abinda ke damunki yana damuna nima, damuwar daya ce nidake ummih..ni kece sassaucin damuwata ummih, ammanni baki dauka hknba daga gareni..why!" Girgiza kai ummih tayi tace "Jannarht inada ciwo a rayuwata allah ya jarabceni da sonki fiye da kowa ..dabadan ganinki danakeyiba da damuwata tafi hk " "Aah banyardaba tinda har ynzu kinki ki dena zubarda hawayenki" "Zandena mamana knji lokaci na zuwa" Murmushi anty jannarht tayi zuciyarta sam babu dadih. Sakin face din umimn tayi ta koma ta jingina da gado. "Mamana" ummih takira sunanta muryarta na rawa. [10/30, 3:46 PM] +234 803 727 9133: 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *IN SO CUTA NE* 5 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *HAQURI MAGANI NE* ❤️ Story pruducer and director SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼 Writing farhana fahad maman namlah✍🏼 *YAR MUTAN NIGER* Littafin na kudine game bukatar normal 300 VIP 600 trnsper kou card mtn ,08033368013 . Trnsper 0542703718 saadatu Abdullahi inkin tura ki nunamin alama ta lambar dake sama. BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM FREE PAGE 5 Yau takasance friday tin 6:am mutane mabukata almajirai da mabukata maza da mata, Mutanene, wasuma kayansu a yayyage. 9:am wata katuwar mota, CorollahLE dark,ash, duk ilahirin glashin motar bakine na ciki na ganinka kai baka ganinshi, danno kai motar tayi cikin a.a waziri hospital. sloli take tahowa , me gadin dan tsohone se baba liti se policerwa su uku, dasauri Dan liti ganin motar tata yarugo a guje ya bude mata get ta isa parkin space tayi parking. Da gudu yakaraso, ya bude mata murfin motar yafara kwararo mata gaisuwa, cikin sexy voice take amsawa. ya amsa system din hannunta da handbag dinta phones dinta dade sauran tarkace irinnasu, na likitoci. da key din office dinta ya nufi hnyr shiga asibitin. A hnkli ta fara ziro fararen kafafuwanta wanda suke sanye da takalmi me sama brown colour bakaramin kyau yayi mataba tanada kafa me matukar kyau yar kubul kubul dagani size dinta baze wuce 38 ba, ta kayata yatsun kafarta da zobuna biyu na gold a kafarta ta hagu, suma ya kwanta luf a saman kafarta, ta kayata kafarta ta hagu da siririyar sarkar kafa ta gold. Wayyo kyaun kafafuwanta yasa na kagu inga fuskarta. Ajiye lallausar kafafuwannata tayi a kasa tafito daga motar Sanye take da hijjb har kasa irin hijjb me rigannan wato me nikab Amma batasa nikab, dinba. Hijjb din kalar goldin colour, tanada matsakaicin tsawo, bata da rama, sauri nayi na kalli fuskarta farace sol tanada dara daran idanuwa, tanada, yalwar gashin ido, da gashin gira har sun hade da junansu, gashi kan ya kwanta luf a goshinta yayin da gashin knta ya gangaro goshinta ya hade da girarta, tanada saje sun kwanta a gefe da gefen, fuskarta, face dinta cike yake da gashi me matukar kyau, a takaicede itadin gargasace. Tanada dogon hanci da pink lips dan karami a ido zakasha yar 23yrs ce buh tanada bby face. Kyakyawan hannunta na hagu suna dauke da azirfa daya dana gold daya kai a gaskia kou yatsun, hannayenta, abun kallone, a ciccike suke gasu dogaye matsu matsukar tsaruwa. Kai mata akwai matafa akwai muna mace wnnan kou a matanma banga wadda, ta hada qualitys dintaba kankat ko a hausa novel domin, wannan, nata kyaun baze lissafuba. Hannunta rike da kudi yan dubu dubu bandir biyar ta maida motar, ta rufe, tayi mata key. A hnkli take takowa tamkar dawisu face dinta zakasha, tana fara arne alhalin hk face dinta, take. Smiling beauty. Kai tsaye, bakin get ta nufa gaisuwace aketa, Miko mata, tana amsawa, fuska a,sake. Dai dai dan liti, yakaraso a guje, ya amsa kudaden dake hannunta da car key dinta, kallo dan litin tayi tana Murmushi tace "kaide liti, baka gajiya," Murmushi dan liti yayi yace "Aunty aljannarh, kema, baki gajiba seni.." Murmushi tayi tace " nifa sunana jannarht haryaude kagaza iya na gayun.." (a yadda takira jannarht din nagano babu R a bakinta ) "Haba liti.." tayi mgnr tana yar dariya wushiryar bakinta sama da kaa ya bayyana, yayin da haqorinta na ainihin maka ya bayyana a kasa tasa shi yayi mata kyau se wal wal yakeyi, wayyo allah Nah! Se naga takara kyau. A gaskia jannarht nada kyau. Tana tafe yana biye da ita a baya suka iso bakin get policerwan suka gaidata ta amsa.baba danjuma me gadi da gudu yamike yakaraso inda take yana miko mata gaisuwa amsawa tayi cike da girmamawa. Ansar bndir daya tayi daga hannun liti sede ta ibo kawai dai dai rabonka ta mikawa kouwannensu aiko nan sukahau godiya. Baba danjuma bassakwace ne aiko nan yafara jero godiyarshi hadi da kirari "wallah kedaice, ke attilo, bangon sikari kike kowa yarrabeki seya lasa, Allah shi miki abinda kikayi mana dawisu..Allah yakawo manemi na kwarai.." Murmushi tayi ta amsa da amin fitowa tayi wajen get din police din na biye da ita. Ganinta yasa, kan kace kwabo duk suka tattaso wanda ke zaune ya mike sunayo kokarin yowa knta yan sandannan suka daka musu tsawa aiko suka. shiga taitayinsu. Cike da tausayawa take kallon kouwannensu, layi tasa sukayi a natse tashiga yin rabon kudin kmr yadda tasaba duk rnr friday se tayi sadaqa inta gama dana gida hk zatazo asibitima sosai, take temako. 7:30 take zuwa amma duk Frnd friday se 9: take zuwa. bata kirgawa sede abinda ALLAH yaci dakai tou shi zaka samu wani yasamu 10k wani 29k wani 15k har 50k ma kou 100k fiye da hknma bata kirgawa kyautar kawai, takeyi, da niyar alkhairi. Kudin data dibo yakare tass ta umarci liti, yakawo, mata wasu kudin a motarta .. aikou kafinya dawo ancika gun da hayaniya "Hajiya bansamu..hajiya nifa..hajiya dan allah kibani..hajiya karki mnce dani..hajiya saura ni!!" Shine abinda ke tashi a gun seda sukaga liti yadawo da kudi a hannu ya mika mata tacigaba da rabon sannan tasamu sassauci. Rabon takeyi .amma mutane kamar ana ingizozu dominkou se kara yawa sukeyi. :Dr nahnah ce tafitou wajen asibitin, ta hangota duk tayi zufa tanata, fama da hayaniya mutanenma karuwa sukeyi, domin zuwan liti uku gun karo wasu kudin. Girgiza kai nahnah tayi tana gyara rikon yarta dake hannunta, takarasa, inda dr jannarh din take ta jawota gefe ta kalli liti tace "kai cigaba da rabon.." aikou liti kmr jira yakeyi yacigaba da basu wasu ji sukeyi kmr su firgo. Ganin kudin, a hannun liti basuji dadihba domin, hajiyar tafi byrwa dayawa. Gefe suka koma tasa hankacib ta goge mata zufar Murmushi dr jannarht tabita dashi tace "tnks mommy noor" tayi mgnr tanakai hannu tadauki noor din aiko dasauri, yarinyar, taje domin daman sun saba da ita, anty jannarht tanada son yara fiyeda tunanin me karatu. "Haba anty jannarht pls am beaginin you ki rinka sassautawa knki pls..ynzu kina nan kinata fama da hayaniyar mutanen waje kishiga ciki kihau fama dana pesion ..zuwa dare you can't sleep..haba dan allah..ciwon kai ya dameki kuma knsan kinada BP haba mana! Ki ragewa knki " Murmushi anty jannarht din tayi tace "tou dr wata rana aise labari" "I know all ready..ammnde ayi sasauci gaba akeji akwai wata hayaniyarfa" Murmushi anty jannarht takarayi a karo na biyu "tou nji..bari inkarasa sallamarsu" " ..kinmnta zayi operation..sannan patients sunzo sunata jirnki sunki wani yadubasu wai dole seke dinde pls muje ciki liti seyaci gaba da sadaqar malama." Badan tasoba takarasa tayiwa liti mgna kna tabita suka shiga cikin asibitin, Kai tsaye ta chanza kya tashiga dakin tiyata 30mnt tadauka adakin operation din seda ta tabbatr komi yy settling sannan tanufa zagaye daki daki na pesion tana dubasu tadan dauki lokaci kna tadawo office tafara duba marasa lafiya a gurguje buh tanada tiyata 3:pm a asibitin dan tsoho (asibitin dutse) Daidai 2:30 pm tabar asibitin saboda tana saurima yau bata hadu da aminiyarta wato dr salaha. Motarta tashiga, tanufa asibitin dutsen nanma seda tabada sadaqa 3;30 pm tashiga operation din wani daya samu matsala a mazakutarshi tasamu nasarar aikin. Kna tadawo office tafara duba marasa lafiya 6;pm tabar asibitin a gajiye ta nufa gidansu dake waziri iburahim. [10/30, 3:46 PM] +234 803 727 9133: 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *IN SO CUTA NE* 11 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *HAQURI MAGANI NE* ❤️ Story pruducer and directer SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼 (marubucyr Boyeyyen al'amari) Writing farhana fahad maman namlah✍🏼 *YAR MUTAN NIGER* Littafin na kudine game bukatar normal 300 VIP 600 trnsper kou card mtn ,08033368013 . Trnsper 0542703718 saadatu Abdullahi inkin tura ki nunamin alama ta lambar dake sama. BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM FREE PAGE 11 Murmushi ummih tayi tace "mamana, nasan zainab Muhammad gumel nijer..ai itadin cikakkiyar yar nijer ce...pls leaf me don't ask any question again" ummih ta karashe mgnr ta juyar da knta zuwa ga t.v Itade sahura nabinsu da ido. "Okay.." Jannarht tace ammande ba hkn tasoba..cande tayi tunanin tinda ummih tayi zaman nijer maybe a can tasanta. (Yaya akayi ummih tazauna a nijer? Shin wacece Jannarht) Rnr de jannarht da tunanin abun tayi bacci washegari dawuri ta tafi asibiti. ** "Ke wai wacce irin shashashar mace ce..ace kmr baki da hnkli kullum danki na bangaren bakar dakarnan, tsinanniyar" cewar mama rabi dake zaune a tsakiyar gadon mommah jawa na kwance a cinyarta. Anty Safara'u dake zaune kasan karfet ta gishin gida ta cafe dacewa "Anty ba laifinta bane matar aita gwanance a asirce asirce..wllahi baki ganiba se yadda tayi da mijinmu..matsiyaciyar kou mgna takeyi dashi kyaji tana wani kissa da kisisina tana lumshe ido kmr tsohuwar karuwa..Wlhy anty kina kusa da ita amma baki isaba kiji me take gaya mishiba wlhy anty ..aita gwanance a asiri." Mommah dake zaune gefen gado itama duk tanajin maganganun nasu kou wannensu tana binshi da ido. "A'ah wallahi ke kikaso kanwata..yoh ni wnnan tace zatayi kishi dani ai wallahi seta kwashi Kashinta a hannu..bata isaba taci komi a kainaba." cewar mama rabi dake mgnr tana yatsina fuska. "Hmmm bari anty wallahi bokanta ya iya aiki..ni nayi sam bandaceba bawani chanji se asara" cewar anty Safara'u dataci uban bleaching hannu baki kirin. Mommah tace "ai matar nan bala'i ce wallahi nagani a kn yayana duk tabi ta asirceminsu..inba me sunan anty ba itace ta gagaresu" cewar mommah dake mgnr cike da dacin zuciya. " mommah bari ba yayankiba kadai wallahi yayan kowama na family dinnan dukta mallakesu..yar matsiyaciyar kullum dasafe kyaga ubanta me dattin hula yazo wai dubata..ba abinda yake kawo mata se tsiya tsohon tsiyar.." dariya dukkaninsu suka kwashe dashi.."bari wallahi anty kishi da dan talaka babu dadih ta kou ina tsiya ta baibayeta..Se abinda aka sata a gun mijinmu a kaiwa iyaye tsofaffi masu dattin haqora.." Dariya suka kara kwashewa dashi mama rabi tace " kai Safara'u baki da kirki..shiyasama tamu tazo daya" "Wallahi bari anty ni bnsan a wani gantalinba yaganta ya aura.." cewar Safara'u. Murmushi mama rabi tayi tace "dirin jikine ya kwasheshi.." Mommah tace "gaskia sede hkn wannan uban duwaiwukan" "Ai kuwa harynzu suna rudashin.. kinsan tsinanniyar bata tsufa" "Uhm tin wuride ku nemarma knku mafita..bazeyuba mace daya tal tazamar muku karfen kafa..musammanma ke zainab ni bnsan ina kika baro halinnakiba..kadafa wata rana HAMMAD yace wannan autar tata ze debo miki.." "Wai tofar da yawon bakinki mama rabi..ai wallahi kou wanine daga fanninta bana bukata ai da inga wannan ranar kwara inga rnr mutuwata..nifa me kaunartama bana kaunarshi.". "Aikou mommah kouni zan tayaki adduarh kada Allah yasa hkn ya faru ai mun ci baya..Tab..tsiya tsiya kenan." cewar Safara'u. Jawaheer dake jikin mama rabi Murmushi tasaki . Mama rabi tace"Allah gaskia na fada muku..kude tsaya garin kallon ruwa dan kankanin kwado yayi muku kafa" "Bakinki tuff mama rabi..haba sekace ba nonon buzaye nashaba" cewar mommah. "Ai kinsha kin zubar zainab.." cewar mama rabi.. dai dai nasreen dake dakinta tana chart shiyasa tuni bata dakin tashigo "sannunku.." tace hadi da isa t zauna a jikin mommah. "Yauwa takwarata.." cewar mama rabi. "Yauwa me kyau.." cewar anty Safara'u tana yima nasreen wani irin kallo. Hmm🤔 A hk hirar tawatse babu mgnr arziki. Su HAMMAD da anwar tuni suka fara aiki a kamfanonin familyn daman dukansu fannin kasuwanci suka karanta sosai iyayensu kejin dadin aikinsu musammanma HAMMAD. ** Yau tinda ta tashi daga bacci taketa kuka mama rabi tayi tambayar duniyarnan amsar dayace bakomi." Matukar tashin hnkli mama rabi tashiga ji takeyi da yan yarannan nata guda biyu bilal da amina wato jawaheer wadda taci sunan mahaifiyarsu suke kirnta da jawaheer. "Haba jawa ..kinsan banason inga kukanki..kinsani a damuwa, duba yadda kika rame yau daya kika zabge kika lalace..haba mama dan allah gayamin meke Damunki..knga yau na kasa cin abinci nima kwata kwata. Haha mommy me" Kara fashewa tayi da kuka cikin kukan tace "mama shine.." Mama rabi na bubbuga bynta tace "shine waye..oh ni rabi nashiga uku Allah de yasa ba mayu bane suka kamamin yarinya" cewar mama rabi domin sam batada tawakkali. Book din yana cike da rudani kada ku bari a baku labari. Wadanda suke wajajen nijeria su nemi lambarnan 09038275715.;) ku hanzarta yin rijister din grp dina kada ku mnta vip 600 normal 300. Ngd fans. [10/30, 3:46 PM] +234 803 727 9133: 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *IN SO CUTA NE* 6 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *HAQURI MAGANI NE* ❤️ Story pruducer and director SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼 Writing farhana fahad maman namlah✍🏼 *YAR MUTAN NIGER* Littafin na kudine game bukatar normal 300 VIP 600 trnsper kou card mtn Ya ,08033368013 . Trnsper 0542703718 saadatu Abdullahi inkin tura ki nunamin alama ta lambar dake sama.yan Nijer su tumtubi wannan lambar.09038275715. BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM FREE PAGE 6 kafin ta karasa layin ta tsaya, a total tasiya fura da nono me yawa kna tashiga, motarta tanufi hanyar gida. hon tayi a wani dan madaidacin gida wani dattijo yakaraso, ya bude, mata get din ta danna motarta ciki, gidane me matukar kyau da tsaruwa, a kalla paking space din gidan, yanacin motoci hudu amma motoci ukune a a paking space din duk ciki babu me karamin, kudi, inba CorollahLE din data, hauba yau.motocinta guda hudune. Fitowa tayi daga motar byn ta fakata a ma ajiyar motocin gidan. Baba amiru yakaraso, ya gaidata. Ta amsa cike da fara arh ta tambayeshi babu wata, matsala, ko yace eh hajiya. Daman ta fito da ledar fura da nonon Mika mishi nashi tayi baba amiru yanason da nono cikeda murna ya amsa yanata, godiya batabi ta knshiba kasancewar,jin datayi knta, na sara mata. Karasawa, tayi hnyar dazata, sadata da cikin gidan.da sallama tashiga, falon me matukar tsaruwa kujerun falon sky blue ne and black. Ga wani Katon plasma daya mamaye bangon falon komide a tsare irin gidan masu hali. Babu kowa a falon ta karaso,ta ajiye ledar a kan canter table. Zaunawa tayi, "wash.." ta furta, a gajiye dai dai lokacin datake, zama. "Sahura! Sahura!!" Wata yar dattijuwa na hango tayi shiga ta alfarma bakace Amma irin bakin yan hutunnan a tattareda ita akwai cika da kamala, Sanye take da Atamfa babbar super me ratsin green . hannunta, dauke da serving dish, ta ajiyeshi akn daining ta karaso inda, take a zaune ta jingina da byn kujera idanuwanta a rufe, "my only yaushe, kika shigo sam bnji shigowarkiba" Zumbur ta mike jin mgnr ummin nata ta fada jikinta, cike da shagwaba, tace "Ummih I miss you..ynzu nashigo ai kaina ke ciwo.." Kara rungumeta, tayi a jikinta, cike da so da kauna, tace, "wayyo sannu mamana gajiyace ..miss you 2 bebiena..kede bakya girma" tafadi mgnr tana zama a kan, kujera, itama tabi tazauna dmn kujerar 3sttr ce ta kwanta, tadaura knta a cinyarta, "Ummih inde a gunkine ni bbyce kullum" Murmushi ummih tayi tace "hmm myonly kenan,.. Allah yasa inga aurenki da yaranki in goya, abuna," Murmushi anty jannarht tayi tana kara lafewa a jikin umminta. Dai dai sahura takaraso bazata, wuce 25yrs bakace gajerace batada tsawo amma tanada kyau dai dai ita kuma tanada kiba . "sannu da zuwa anty jannarht ..kinata kirana ina wankane.." Kallonta jannarh tayi tace "tou sahura hopede komi lafia, kou.." "Lafiya lau anty..ina wuni" tayi gaisuwar tana dan rissinawa. Amsawa tayi a sake tabata car key dinta ta amsa."pls ki kwasomin bag dina da phones dina dade komi nawa kikaimin upstairs." Tou sahura tace tafita domin ta aikawar da abinda akasata. "Myonly tashi, muje kici abinci..kou wankan zaki farayi..kisha mgnin ciwon kan" "Baride infara wankan .." ta mike hadi da dauko ledar tabawa ummih amsa ummih tayi ta bude taga fura da nono ne dadih ummih taji, tarinka samata albarka tanufi kiching tasa a frij. Tadawo, A tare suka nufi upstairs din hannunta na cikin na ummih suka haye upstairs. tazauna a gefen bed dinta dakin ya hadu yagaji da haduwa komi na dakin brown and milk ne. Bandaki ummih tashiga, domin ta hada mata ruwan wankan, sahura tagama kwaso mata kyn takawo mata anty jannarht tayi mata godiya kna tabar dakin. Ummih ta fitou byn tagama, hada mata ruwan wankan "myonly jekiyi wankan," takaraso tazauna. Mikewa tayi ta cire kyn jikinta tadaura towel ummih datake zaune a gefen royal bed din tana binta da kallo, a zuciyar, tace "kai Allah yayi halitta a nan.. wannan duk namijin daya aureta yaci karo da wannan jikinnata, aibaze barta hutuba gun neman auratayya inde yadda take a filinnan hkma take inside tab.." A fili tace "Mamana inason, inga mijin daze mallakeki baki daya" Murmushi anty jannarht tayi dai dai tanasa kyn data cire a kyn datti. "Hmm ummih kenan kullum sekin gayamin mgnrnan.. Ummih kinsan meye" Girgiza kai ummih tayi. Juyowa jannarht tayi yadda zata fuskanceta ta harde hannu kirji hadi da jingina da bangon dakin, tace "Ummih mijin dazan aura kou sugar daddyne ni banason kananan yara kuma fari nakeso,, wanda ya mallaki hankalinshi" Murmushi ummih tayi tace "tin kina 15yrs kikeson auren sugar daddy allah yabaki mamana, farin, cikina" "Anmn tace hadi da shigewa bandakin duk duniya, inba ummihba babu wanda, take cire kya a gabanta, se umminta. Mikewa tayi zuciyarta cike da tunani tunani, tafitou mata d doguwar riga mara nauyi kna tajuya, tafita, tabar dakin. Fitowa tayi tana tsane sumar knta wanda yake kwance saman bynta da karamin towel shiryawa tayi cikin rigar da ummih tafitou mata dashi, dai dai ankira sallar magriba ta shimfita dadduma, ta tada sallah. Daman ba a biyarta bashin sallarh domin komi takeyi tana bari tayi sallarh. Tana rakaarh karshe, ummih tashigo hannunta dauke, da trea takaraso ta ajiyeshi a kn canter table din dake dakin, tazauna, a gefen bed din idanuwanta Nkn Jannarht wadda ta idar, da sallar tana adduarh. Byn tashafa tamiqe tana nannade daddumar ta ajiye a mazauninta ta cire hijjb dinta ta ajiye shima ta dawo tazauna kusa, da umminta fuskarta cike da fara'arh. "Oya gyara yau best food dinkine nadafa miki," "Tuwan semo miyar kubewa danya.." "Yeah.." Murnane ya rufeta . Wnke hannu ummih tayi tashiga, bata abincin, a baki. Daman tin tasowarta har yau ita ke feeding dinta inba hkba bata, iyacin abinci. Seda taci ta koshi, tabata panadol tasha nan suka hau hira irinna uwa da yarta masu son junansu. *** Wajajen azahar Anwar ya dawo aisosai akasha liyafa, HAMMAD yayi farin cikin dawowar aminin nashi kuma dan uwnshi. HAMMAD yafi anwar kyau Anwar de yadan fishi haskene. Amma tsayi HAMMAD yafi anwar da komima. A rnr suka shiga cikin gari yawo gun frnds dinsu se wajajen 12:am suka dawo a bngaren su Anwar HAMMAD ya kwana. *** Byn sunyi sallar, isha'i jannarht da ummih suka fitou falon jannarht din domin saman, natane kasa kuma na ummih amma sometimes tarema suke kwana. Falon ya kayatu royal chair ne maroon color se labulayyan milk and maroon. Komi de acan acan. Kunna t.v sukayi ummih nason arewa 24 dn hk inde suna tare tou bata, da abin kallo se arewa 24 . Kallon sukeyi, suna dan taba, hira kuma. A hk sahura, tashigo, falon tayi musu sannu suka amsa Anty jannarht ta kalleta tace "yauwa sahura, daukomin system dina pls da phone dina" Tou tace tanufi dakin, tadauko mata, takawo mata ta bude ta amsa ta fara duba wasu, ayyukanta. Sahura na tsaye. Dago knta, tyi taganta, a tsaye ummih kou hnklinta, na kn kallo batama lura da halin datake, cikiba. "Sahura kizauna mana" Zaunawa, tayi a kasa. "Banace kidena zamaba a kasa banason, hk gaskia" Murmushi tayi ta tashi ta koma kn kujerar, tace "yi hkri anty" "Ai sahura bnsan, sanda zata sauyaba wlhy kullum kmr bakuwa" cewar ummih dase ynzu talura da abinda ke faruwa. "Battade ummih, ai tanason. Ganin bacin rainane" "Aah ayi hkri anty jannarht" cewar ummih dukkaninsu suka kwashe da dariya. Se a ynzu na lura da haqorin makan dake bakin ummih da itama,da sahura. "Mamana, yau baza ki kwanta, din bane " kullum takanyi baccin, 8;pm ta tashi 12:pm sucigaba da hira zuwa 1: suyi nakiraki se kuma su kwanta zuwa asubahi, su tashi. "Ynzu Zan kwanta ummih ina duba aikine a system" "Okay ALLAH ya temaka" "Ameen ummihna" Kallon sahura, tayi tace "sahura waini shin, yau tinda nadawo banga ummihna ba " Ummih tace "af namance shaf wallahi yaufa rukayyah murannan ya kamata sosai, shine nabude ma ajiyar magungunanki nabata na mura shinefa taketa baccih tin dazu kmr kasa " "Ayyah Allah yasa kaffarace ummihna yau antaba file itace se wazan ruwa kmr tarwatsa" Dariya sukayi.. Zuwa can ta rufe system din ta ajiyeta a canter table din dake gefen kujerar. dmn a 3sttr take a zaune aikou ta watso pillows din adon kasa tabar daya ta tayrda knta. Kankace kwabo, bacci ya kwasheta. Kallonta ummih tayi cike da so ta umurci sahura takawo mata duvet. Ba jumawa, sahura ta kawo ummih ta amsa ta lullubeta aikou dmn tanadanjin sanyi sanyi ga sanyin ac kara kudindinewa tayi. Tasha baccinta zuwa, 12:am ta tashi, ummih da sahura, duk suna zaune suna kallo, da rana baccinsu sukesha sosai shiyasa, da dare basu cika bacciba ba kmr jannarht ba datake wuni aikatuwa. Da salati ta mike zaune ummih tace "mamana, kintashi,, barka da tashi" Daga kai jannarht din Tayi . " a kawo cimar taki " a kullum, intayi baccin ta tashi, tou tanashan coffee da farfesun naman rago kouna sa. Daga kai tayi hadi da mikewa tanufi bedroom dinta domin tayi brush. Sahurace tafita, tadawo da trea a hannunta ta ajiye a kan center table. Jannarht ce tashigo, falon tana kallon, sahura tace "Har ynzu janan din bata, tashiba wlhy nyi missn dinta" takarasa mgnr tana karasawa, tazauna. Sahura tace "ta tashi hartasha tea ma ina riketa wai dole seta, tasheki" "Kai jeki kawomin, ita ingnta" Mikewa sahura tayi tafice, a falon zuciyrta cike da kaunar dr jannarht. Shagwabe face tayi tace "ummih ni kiyi feeding dina" [10/30, 3:46 PM] +234 803 727 9133: 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *IN SO CUTA NE* 9 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *HAQURI MAGANI NE* ❤️ Story pruducer and director SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼 Writing farhana fahad maman namlah✍🏼 *YAR MUTAN NIGER* Littafin na kudine game bukatar normal 300 VIP 600 trnsper kou card mtn ,08033368013 . Trnsper 0542703718 saadatu Abdullahi inkin tura ki nunamin alama ta lambar dake sama. BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM FREE PAGE 9 Kallo HAMMAD yabita dashi ya girgiza kai tare da dauke ledar a gabanta yajuya da niyar barin falon. Anwar na biye dashi knshi a kasa, shi sam ynzu halin mommah baya damunshi.ammande yaji zafin kalmar. Suna shirin fita daga falon mommah cikin daga murya tace "inka fita cikin gidannan senaci ubanka wlhy..tindade kadawo kenan zakaci gaba da kunsamin bakin cikinka ..kai sam bakasan me sonkaba ka rasa a ina zaka kwana se a bngaren makiyiyata..hkn be ishekaba saboda rashin kishin kai zaka koma ynzu kuma ..duk anbi an asircemin yara" Juyowa HAMMAD yayi yace "mommah wlhy kece ke tsanarta ita sam bata tsanarki" anwar de yakai bakin kofa jin abun yafi karfinshi. "Dan ubanka kai meka sani wannan uwar yan shigo shigo babu zurfin ai bata nunawa a gabanka wawa kawai kaide kayi asara sam baka kishin kanka ballantana kayi kishina" "Ni mommah ke kika daurawa knki wannan nide bandaurawa kainaba ..inzakuyi fadanku mu yarankune babu ruwnmu a ciki" "Dan ubanka inbaka rufemin bakiba zanzo in mareka a gun..meka sani inba haukaba dabakanan babu me fatamin rai karamar kanwarkama tasan ciwona amma kaikam sam.." Juyawa yayi daniyar fita takara daka mishi tsawa "wlhy kafita senaci ubanka kaji nagaya maka ." Tayi mgnr a hasale. Anwr ne ya amshi ledar hannunshi yafita yabar HAMMAD din a tsaye. "Inka cika ka rainani ka fita a gidannan dan ubanka..mara hnkli kawai shashasha.." Juyawa yayi ya haye upstairs daman nanne nashi kai tsaye bedroom dinshi yanufa tsayawa fadar tsaruwar bngaren bata lokacine. Fadawa yayi kn royal bed dinshi shi sam besan yaushe mommah zata chanzaba daman tinda yakwana a bangaren su anwar din yasan yataro match.. baccine yadaukeshi me nauyi se azahar yatashi yayi wanka yafitou yaga mommah batanan kai tsaye yadauki key din mota yafitou yanufi bangaren su anwar. A falo yaganshi sabreen na gefenshi suna kallon Zworld mommy na gishin gide a 3sttr hannunta rike da charbi. Anwr yace "kai nawan Amma bacci kayi kou" "Yeah.." yace hadi d karasowa, yayiwa mommy sannu da gida ta amsa fuska sake. Sabreen ta gaidashi, ya amsa. Yakaraso yazauna a 1sttr ya kalli mommy yace "mommy inajin yunwa" "Tou kuje kuci abinci shima anwar din yakicin abincin wai sekazo" Dining suka nufa sukaci abinci dambune me dadih sukaci sukayi nak kna HAMMAD ya kalli anwar yace "swry bakadeji haushiba kou.. "Habade a kn me" "Furicin Mommah" girgiza kai anwar yayi. "Tnks dea..nifa a.a hospital zanje" Anwar yace "waye ba lafia" "Bakowaba inasone inje inga sisters da anty jannarht.." Murmushi anwar yayi yace "HAMMAD na anty Jannarht" Murmushi HAMMAD yayi yace "uhm aide uwar dakinace.." Murmushi anwar yayi..sukayima mommy sallama suka fita Sabreen tyi musu fatan dawowa lafia. Sabuwar motar HAMMAD din da mommah tase mishi suka hau HAMMAD ne ke tuki sukabar gidan. Sunhau titi HAMMAD din ya kalli anwar yace "wato knata jin dadih ga dreva dinka kou ..hmm inzamu dawo kai zaka tukomu " Murmushi anwar yayi dai dai ze bashi amsa suka hango wasu kyawawan yammata farare zasu tsallaka titi "wow HAMMAD kaga wasu masu zafi.." Dariya HAMMAD ya kwashe dashi yace "dallah wadannan duk kyalkyali bnzane nifa basuyiminba.." "Kai alhaji, wannanfa kou maqiyi" "Mtwss matannan duk ba wani kwari zasuyiba a waje wow ciki kam se a silo.. nifa yadda nake jina dinnan macen dazata daukeni samunta wahalane danji nakeyi yaseen nasamu mace nafara ci se inkai safe tin dare yaseen .." Dariya anwar yayi yace "tab..wlhy ba macen dazata iya kam..wannan abu nka a family bansan waka biyoba" Dariya HAMMAD yayi yace "kilama sister Sabreen zan aura.." Dariya anwar yakwashe dashi yace "tin a first night wlhy se gawa.." "Uhm allah anwar seriously ji nakeyi kmr nasamu wata nadan cita..kasan sometimes bana slp" [10/30, 3:46 PM] +234 803 727 9133: 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *IN SO CUTA NE* 12 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *HAQURI MAGANI NE* ❤️ Story pruducer and directer SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼 (marubucyr Boyeyyen al'amari) Writing farhana fahad maman namlah✍🏼 *YAR MUTAN NIGER* Littafin na kudine game bukatar normal 300 VIP 600 trnsper kou card mtn ,08033368013 . Trnsper 0542703718 saadatu Abdullahi gtbank bank.inkin tura ki nunamin alama ta lambar dake sama. Masu rijister am sorry nyi mistake account number 0542703718 Saadatu abdullahi gtbank. Shine account din daza ayi trnsper sannan a nuna alama ta number dinnan 08033368013. Ga masu bukatr cigaban littafin Bazan taba sanshi ba suyi rijister din in so cutane zasu sami bazan taba sanshi ba cikin sauki batare dasun kara rijister ba. BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM FREE PAGE 12 Fashewa takarayi da kuka tace "mama nide wallahi ina sonshi" Mama rabi de dukta sare gani takeyi kmr yarinyar ta zautu .."mama pls gayamin meke damuwarki pls..wayeshi din tell me..in baki gyaminba wazaki gayamawa". Tashi zaune jawaheer tayi tace "mama rabi nifa yaya HAMMAD nakeso..daman tuni nake sonshi wallahi mama..Kawaide ina tsoron shine dannaga kmr ya tsaneni." Zaro ido mama rabi tayi tana kallon yar tata dataketa raftako zance. Se kuma tayi murmushi tace "daman a kn wannan ne kiketa kuka kika sani a damuwa..haba kwantrda hnklinki my doter .." tayi mgnr tana goge mata hawayen fuskarta. "Haba ai da hkn ze kasance da nafi kowa farin ciki..dan babban gida hk aimu daula se yadda mukaso zamuyi da su" daman mama rabi akwai son kudi. Murmushi jawaheer tyi tce "yauwa mama rabi ainasan insha allahu nagama samunshi" "Yammatana kwantr da hnkalinki ai kin samu ma..ammade.." Da sauri jawaheer ta dago knta duk annurin face dinta ya gushe tace "amma me mama rabi..pls karkicemin bazeyuba.." "Yuwuwar hkn tafi shan ruwa sauki a gareni..ammafah kinsan baza muyi saurin fallasuwar mgnrnanba dole se mun shirya tsaff..kinsan matsalar bana uwar bane bana ubanba..matsalar na uban gayyarne..hatta uwatai fama takeyi, dashi wannan yaro akwai shegen taurin kai..amma nasan yadda zan bullowa lamarin.." wata iriyar runguma jawaheer takaiwa uwar tata. "Ainasan inde ina dake mama bnda haufi" Murmushi mama rabi tayi ita kadai tasan me take saqawa a rnta. Mama rabi mijin datake aure maaikacin bankine tariga ta mallakeshi komi se yadda tayi dashi itace mijin shine matar. Dominde yazama sallau. ** Haka kawai a yan kwanakinnan son zuwa asibitin yakeyi dan hk kouda babu anwar yana zuwa shi kadai susha hirarsu sosai, zuwa 6:pm yawuce gida daman 3:pm yake tashi daga aiki. So hkn na matukar debe mishi kewa a wasu fannonin. Yau takasance friday ciwon kirjinshi yana dan damunshi gashi magungunanshi sun kare kasa zaman office din yayi kai tsaye batare daya gayawa anwar ba ya nufi asibitin. A hnkli yake driving yana jin ciwon na matsa mishi.. 9:30am ya tsaya a dan nesa da asibitin amma yana hango komi. Cinkoson mutane yake gani ita kuma tanata fama dasu tana basu sadaka ..sanye take da maroon din hijjb bar kasa me matukar kyau hijjb din ya amsheta sosai.. Shagaltuwa yayi da kallonta.. yana tsaye yana kallonta harta gama rabon ta juya kenan wani dan tsoho ya iso policedin na rikeshi yana rokonshi a barshi yaganta.. juyowa tayi taga abinda ke faruwa tace a barshi ya karaso, barinshi a kayi ya karaso kusa da ita tsohone tukuf farineshi tass harya duka jikinshi fararen kayane taarr. Sumar knshi tayi fari fat hk na gemunshima hatta da gashin idanuwanshi farine. Yana rikeda sanda itama farace sol. Shigarshi ta dan firgitata amma ta dake cikin ladabi ta gaisheshi ya amsa cike da soyayyarta a ranshi tace "baba kanada matsala ne" Dan liti yace "kuma ai anbashi sadakafa hajiya.." Murmushi Anty jannarht tayi tana fuskantar tsohon tace "baba kudinne be ishekaba" Murmushi tsohon yayi yace "aah yarnan kawaide inasone in sa miki albarka ubangiji yasaka miki da alkhairi kmr yadda kike bamu allah yasa ki tsinci alkhairinki a aljannarh..Allah ya raya miki yayanki.Allah ya shirya mikisu." Murmushi anty jannarht tayi tace "ameen baba tsoho naji dadin adduarhnan..amma baba bnda aure " Wani murmushi yayi "Allah sarki yarnan nasani ai ..allah yakawo miki na gari insha allahu sekinyi aure me daraja bana dana saniba..gaba da bynki allah ya tsareki..jaririya halinki hlin aririyarmu" mgnr tashi ta karshe bata fahimtaba."Ameen baba tsoho..nagode.." takara tunzumo kudi tabashi yaki amsa abun ya bata mamaki, tace "baba meyasa bazaka amsaba" "Aarh yarnan wannama yayi..Allah ya tsareki..bazakisan abinda kikeyiba me kyaune se nan gaba..nasan da kalu bale a rayuwrki yarnan..akwai lauje cikin nadi..kiyi hkri jinkirin alkhairine ..nagode yarnan allah yayi miki albarka..Allah ya haneki tabewa duniya da lahira..sannan a dauki kaddara kouda ba aso..A gaida jaririyar tamu ta gida.." a hnkli tsohon yke mgna ta yadda babu me jinshi ..ido tabishi dashi dukse tji mutumin, yabata tsoro..tanason tambayrshi wani abu amma baze faduba ta gaza bude bakinta, harya wuce yabarta da jimami da dumbin, fargaba.. tana Ganinshi harya kule, har yazoma bata hangoshi. "Hajiya lafia.." cewar dan liti ganin yanayinta yasauya. Firgigit tace "lafia lau dan liti.." ta juya tahiga cikin asibitin zuciyarta fal tunani tunani. Duk yana ganin komi a kn idanuwanshi ya faru amma sede besan me mutuminnan yace mataba. Lumshe ido yayi bala in jin tausayinta yakeyi, allah yasani tausayinta yayi katutu a ranshi. Girgiza kai yayi yashiga motarshi ya danna kai cikin asibitin... Office dinta tashiga tazauna shiru tana lilo a kn kujerar idanuwanta, a rufe "shin wacece kuma jaririyarsu..Kai anya tsohonnan.." tafada a ranta "Dagaji yasan wacece ni..oh no fiddausi daga sadaqa ..." Turo kofar yayi yashigo office dinnata kai tsaye ya nemi kujerar dake gabanta yazauna.. Tasan waye yashigo a kamshin turarenshi taganeshi. Ba tare data bude idanuwanta ba dasuke a rufe tace "waye yashigo babu permission" Murmushi yayi yanabin, hannunta na hagu dake kn tebur din da kallo. Tsintar knshi yayi da son cigaba da kallon yatsunta zara zara ta kayatasu da zobuna sun masifar burgeshi..A duniyarnan yanason yaga yatsun mace dogaye kmr nata sun burgeshi tinda mommah ta haifeshi be taba ganin yatsun daya burgeshiba kmr nata.. Tambyr takara maimaitawa batare data bude idanuwantaba.. "Nine anty jannarht..wayyo my chest.." yy mgnr still idanuwanshi na kn yatsun hannunta. Saurin bude idanuwanta tayi tace "Subhanallahi kirjinne kuma yau.." bin inda yake kallo itama tabi da ido yatsunta taga yna kallo saurin janyesu taui..ganin ta dagoshi yayi saurin dauke knshi yana lumshe ido. "Black.."takira sunnshi cikin sanyin murya Yace "naam anty.." "Meyasa kirjin ke ciwo..kayi tunani tunani ne" Idanuwnshi a lumshe yace "bnyi tunanin komiba.." "Okay.."ta fada hadi da mikewa ta iso kusa dashi ta fara taba saitin dake ciwon.. Zumbur ya bude idanunshi yasaukesu a kn yatsun hannunta ..sam ciwonma yadenaji. Ta lura da kallon yatsunnata dayakeyi a karo nabiyu amma ta basar.."kasha magungunanka.." "Aah duk sunkare dats why nazo.." yy mgnr yana yakice zuciyrshi daga kallon yatsun hannunnata. Komawa tayi tazauna a maxauninta tana fadin "sowie .." "Tnks my anty.." yabita da ido.. Magunguna tadauko domin ta bashi dmn tanada wasu magungunan a office dinta. "Kaci abinci.." "Nasha molt.." "Yaushe.." "Kafin in taho.." Molt din ta kara bashi yasha rabi shima Seda tabashi baki.ballah mgnin tayi tabashi yasha ta kamashi ta kwantr dashi a kn dan gadon kwantr da marasa lafia domin yasamu rlp. Takoma mazauninta,tazauna tana sauke ajiyar zuciya har ynzu kalaman tsohonnan na ranta. system dinta tashiga dubawa domin komi na asibitin ta system ne. Shigowa aka farayi mata da pesion tafara dubasu inna kwantrwane tasa a kwantr inna mgnine tayi typing ta system tace aje pharmacy a amsa.. duk abinnan datakeyi idanunshi na knta.. duk kallo dya in yy mata seya karajin tausayinta a ranshi. Anty nahnah tazo taganshi anty jannarht tyi mata bynin kirjinne sannu anty nahnah tayi mishi tace zata kira mommah ta gya mata yace a'arh..anty salahama tazo ta dubashi rnrde jinyrshi suka wuni yi. Anwarma yaxo domin ya kirashi yasanr mishi da yna asibiti. Ido tazuba mishi tace "wai haryzu kirjinne..kou muyi allura" "Nop anty nasamu sauki.." "A'arhh black koude tsoron allurar ne.." Murmushi yayi yace "haba da girmana.." Anwar dake gefenshi yace "karyane harynzu be dena tsoron alluraba" "Aina sani..har yanada bakin cewa wai yagirma yaro qanqani dakai..da nayi aure da wuri da tuni na santalo kmrka" Murmushi HAMMAD yayi anwarma haka.. se yammaci sukabar asibitin a motar anwar ta HAMMAD din suka barta a asibitin da niyar washehari zasu turo driva ya dauka. Tinda tadawo Ummih tagane wani abu na damunta ta tambayeta tace mata bakomi..Ummih de ta kalleta kawai tace hmm." Da daddare sun kwanta kou ina yayi tsit Jannarht na kwance a cinyar ummih suna hira. ummih ta kalleta tace "mamana an baki sako ki gymin amma baki gayaminba.." [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *IN SO CUTA NE* 10 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *HAQURI MAGANI NE* ❤️ Story pruducer and director SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼 Writing farhana fahad maman namlah✍🏼 *YAR MUTAN NIGER* Littafin na kudine game bukatar normal 300 VIP 600 trnsper kou card mtn ,08033368013 . Trnsper 0542703718 saadatu Abdullahi inkin tura ki nunamin alama ta lambar dake sama.masoyanakununamin 1love koudayake najimainaganin kauna. BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM FREE PAGE 10 Ido anwar yabishi dashi yace "Nande dole ayi hkri can kasaba da romancen yammatan mutane..nan kam ai babu na latsawar." Murmushi HAMMAD yayi yace "wayace maka babu na latsawa..kawaide dan banga macen da zan iya romancen dintaba duk fadin Nigerian nan..Wlhy duk gani nakeyi nononsua zube yake." "Dan mutane uba ubanwayace mka.." cewar anwar yana Darawa "Tab Allah nke gyamka..daganinsu kumq zasuyi raini..kawai yarinya tasan burarka ta rainaka" Dariya anwar ya kwashe dashi hadi da nunashi da yatsa yace "shege nawan..wlhy kowa yaganka ze rantse da allah kai salihine..inka aikata abu seka faske kmr ba kaiba." Murmushi HAMMAD yayi hadi da dan ciza lips dinshi na qasa.. suna hira har suka isa asibitin sukayi parking suka fitou nan kallo yadawo knsu musammanma HAMMAD ai nurses wata harda cin tintibe garin kallonshi amma shikam bemasan sunayiba. Yan asra loz. Kai tsaye office din anty salaha suka nufa. Tana zaune da ihsan a hannunta tana bata kunu (yarinyar bazata wuce 2yrs ba) Suka shigo office din da sallama kallonsu tayi tasaki faraarh tace "a'ah Kaga yan biyu masu kama da ban Da ban " Murmushi sukayi hadi da zaunawa suka gaidata ta amsa cike da kulawa nan suka hau hira.. Shigowa tayi office din da sallama hannunta rike da karamin phone tana fadin "haba sweaty jia bngnkiba.."ido biyu sukayi dasu aikou nan tasaki Murmushi. Kallo suka bita dashi musammanma HAMMAD a tare duk suka saki Murmushi. "A'ah su black manyan kasa hmmm" (tin tini hk take cewa HAMMAD black tin yana jin haushi harya dena. "Jiya knkine yadauki zafi swry baku samu dmr haduwaba.." "Eh wallahi cewar anty jannarht. Takarasa tazauna tana facing faces dinsu HAMMAD. "uhm tou anty jannarht ga mutuminfa.." cewar anty salaha tana Murmushi. "Uhm kede bari aina ganshi idon gariba.. " Shide HAMMAD bnda Murmushi babu abinda yakeyi tin kafin yakai hakan inya gnta sede kaga yana Murmushi kawai. Muryartana ratsashi binta kawai Yakeyi da ido. Murmushi anwar yayi yace "anty jannarht ina wuni" "Lafia lau anwar..ankammala karatu lafia kau" "Lafia lau anty" "Su black gaisuwar ma bazan samuba" Murmushi HAMMAD yayi yace "kai su anty sarkin son gaisuwa .." "Eh ai dole a gaisheni ..ga yayarkanan kou ita nagirmeta..bllntana kai dan tayi" Murmushi anty salaha tayi tace "wallahi kuwa anty jannarht girmanne allah ya baki kuma dole a baki" Dariya suka kwashe dashi ..nan hira ta kacame shide HAMMAD idonshi na kn dr jannarh din da a kullum gani yakeyi kara kyau takeyi. anty nahnah tazo itama aka cigaba da hirar da ita...rnrde su HAMMAD se yamma suka koma gida da alqawarin gobe HAMMAD zeje har gida ya kai mata tsarabarta. Washe gari takasance sunday bata zuwa office tana hutu duk rnr sunday bata tashi a bacci se karfe sha biyu. Tou hknne ya kasance yau tana tashi tayi wanka tasa doguwar rigar atamfa play gown tayi matukar amsarta ummih tabata superghetti wanda yaji kyn lambu taci ta koshi kna tasauko kasa sukahau wasa ita janan. Da yammaci wuraren 4:30 sukashirya cikin manyan kaya suka nufa gidansu Anty jannarht shida anwar. (Sun san gidan tin wani zuwa dasukayi hutu anty jannarht din ba lafia sukaje gaisheta) Hon sukayi me gadi ya bude musu but madam jannarht tasanar dashi zuwannasu. suka danno kan motar cikin harabar gidan sukayi parking. HAMMAD ne ya fara fitouwa yana karewa gidan kallo yakara chanzawa ansake gyara tsarin gidan. Anwar ma fitouwa yayi daga bngaren me tuki kallon gidan shima yayi tsarin ya burgeshi dukda de sumadin diyan masu dashine. anwar yace " kai nawan matarnanfa na gyara gidannan" Murmushi HAMMAD yayi yace "ai tanada qoqarine..ni kou kmr babanta ya rasune kou." Anwar yace "ni ka Tambayeni..sarkin sonjin kwakwaf ." "Harna kai ka.."cewar HAMMAD yana Murmushi. Hnyar falon suka shiga da sallama. Sahura ce zaune ita kadai mikewa tayi hadi da amsa sallamar tasu dan ganin su waye ta washe baki tana fadin"sannunku dazuwa" Amsawa sukayi hadi da zaunawa, sanyin ac da kamshin falon na dukan hancinta. Gaisawa sukayi sahura tajuya ta nufa kiching tadawo hannunta dauke da trea me dauke da drinks da kyn marmari ta ajiye a kn canter table. "Bari in gayawa anty jannarht tinda suka hau sama yin sallar asri basu saukoba" Godia sukayi mata ta juya ta nufi upstairs..ba jimawa suka sauko a tare anty jannarht a gaba sanye da hijjb janan na hannunta se ummih n biye da ita itama sanye da hijjb sahurace a bynsu. Karowa sukayi falon anty jannarht tana Murmushi tace "sannunku dazuwa su black.." Murmushi sukayi suka gaisheta.. ummih ma tayi musu maraba suka gaisheta cike da sakewa ta amsa tazauna anty jannarht ma ta zauna HAMMAD ya dauki janan dayake yarinyar bata da qiwa ta yadda dashi. HAMMAD uban ynson yara. Ummih ce ta kallesu tace "kusha abinsha mana haba sekace wasu baki..." Murmushi dukkaninsu sukayi.. "Mamana wayema dan gidan zainb a cikinsu" ummih tayi tmbyr tana binsu da kallo. Jannarht da faarta ta nuna HAMMAD tace " gashinan ummih black.." Murmushi ummih tayi tace "wancan dayan dan gidan Zulaikha kou.." Eh anty jannarht tace tana Murmushi.. "Allah sarki..kunsan iyayenku fitattune shiyasa duk nasansu.munsaba ganinsu a tv in ana wani taro in an gayyacesu..musammanma zainab datake kut da matar gwamnan jahar kaduna hajiya khadija." Murmushi dukkaninsu sukayi.. "Iyayennaku de lafia kou.." "Lafia lau dukkaninsu suka amsa.. mikewa ummih tayi tabar falon daman sahura batanan tashiga kiching. hira suka shiga tabawa shide HAMMAD idanuwanshi na kn jannarht sam baya gajiya da kallonta. A gidan sukayi sallar magriba a masallacin layin. Sunada haramar tafiya ummih tace aah sesun tsaya after ishai sunci abincinta,.. aikou hknne tafaru rnr a gidan sukaci abincin dare sukayi nak suka bama anty jannarht tsarabarta data ummah kna sukabar gidan har bakin motar ummih da jannarht suka rakasu HAMMAD yabawa janan 10k na sabbin yan dubu dubu. Misalin 9: 30pm Zaune suke a falon jannarht suna kallo, jannarh kuma tana tattaba system dinta janan na zaune a kn jikinta.. juyowa tayi ta kalli ummih tace "yauwa wai ummih inason in takbayeki" Juyowa ummih tayi tace "inajinki mamana" "Ya akayi kikasan..HAMMAD shine dan zainab.. byn bamu taba labarinba dake..." "Hmm jannarht kenan tin kafin kisan zainab nasan zainab ciki da bai dinta..kai dannan na zainab sam besha nonon arzikiba..gashide balaifi shi dannata" Da mamaki jannarht tace "ta yaya kika sansu ummih" "Is long story..zaki sani wata rana.." Girgiza kai jannarht tyi tacigaba, da aikinta janan kuma hannunta na cikin rigar jannarht din tanata lalubar mata nono.. Ji tayi zuciyarta ta kasa natsuwa a natse ta juyo tana kallon ummih da hnklinta ke kn kallo tace "ummih.." "Naam..mamana" ummih tace hadi da juyowa domin tasan jannarht da nacin mgna bazata bar mgnrba se taji ba'asi. "Ummih ya akayi kikasan mmn HAMMAD bata da kirki..naji knce HAMMAD besha nonon arzikiba" 🤔 [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *IN SO CUTA NE* 8 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *HAQURI MAGANI NE* ❤️ Story pruducer and director SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼 (marubucyr Boyeyyen al'amari) Writing farhana fahad maman namlah✍🏼 *YAR MUTAN NIGER* Littafin na kudine game bukatar normal 300 VIP 600 trnsper kou card mtn ,08033368013 . Trnsper 0542703718 saadatu Abdullahi inkin tura ki nunamin alama ta lambar dake sama. BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM FREE PAGE 8 Hawaye na biyar kuncinta tace "naam Ummih" Ido ummih tabita dashi se ynzu taga hawayen dake zirya a kuncinnata "meye na hawaye kuma" "Aike kika fara.." tayi mgnr tana tabe baki. "Nace miki nadena ai.." "Promise.." tace tana share hawayenta. Murmushi ummih tayi tace "nayi swry.." matsowa jannarht tayi ta rungumeta tsam a jikinta. Seda sukayi 5mnt a hkn kna ummih tace "tashi kije kiyi wanka" Mikewa Jannarht din tayi tanashirin shiga bathroom ummih tace "mezakici" "Chips..." tafada tana fadawa toilet. Murmushi ummih tayi tace "sarkin chips.." mikewa tayi ta nannade daddumar ta kim kimtsa dakin tasa turaren wuta tuni ko ina yahau kamshi taciro mata atampa riga dazani gold atamface me ratsin blue da baki, taciro mata hijjb blue buh blue dinne babu dayawa a atamfar seda ta ciro mata komi dazata bukata kna ta fita tanufi kiching domin ta soya mata chips din" Fitowa tayi kamshi ya domin hancinta taga kou ina tsaf idanuwanta suka sauka a kn kyn da ummih ta ciro mata Murmushi tayi "duk duniya babu wanda yakai ummih sanin abinda raina ke so" ta fada a fili. Karasawa tayi tashafa cream dinta na companyn orifleme komi datake usin nasune ta yadda da ingancin kynsu. Shiryawa tayi cikin kyn daman ita batasa gyale sede hijjb duk wanda yasanta zece mka bata tabasa gyaleba. Kyn tasa batasa dankwaliba zanin yazauna das a jikinta shape din hips dinta yafaso ta zanin.. ummih ce tashigo hannunta dauke da trea sahura na biye da ita hannunta rike da plast. "Kai mamana kinyi kyau " ummih tafada tana karasawa tajawo center table ta ajiye trea din a kai takarasa bakin bed tazauna. "Tanks ummih..ai komi zabinkine" cewar jannarht dake fesa turare. Karasowa sahura tayi tace "ina kwana anty jannarht" "Lafia lau sahura ina janan"cewar jannarht dake kokarin zama gefen bed din kusa da ummih. "Tana qasa tana cin chips" "Meyasa batazoba munci tare" "Damunki zatayi anty jannarht " "Ina ruwanki keta dama" "Aah affuwan" sahura ta fada tana Murmushi ta karasa ta ajiye dan karamin plast din tana kallon jannarht dake chin chips din dan tuni ummih ta fara bata a baki. "Anty jannarht kinyi kyau harkinma gaji da kyau" Dariya anty jannarht Saura kadan ta shake tace "kai sahura abun harda zolaya..daman ana gajiyane da kyau banda abunki sahura" Darawa ummih tayi tace "eh mna kyaunne yayi yawa ai bawani zolaya" Sahura dake hada mata lipton a cup tace "wlhy anty jannarht duk duniya banga me kyaunkiba" Murmushi anty jannarht tayi tace "ya isa malama kada kaina ya fashe" Dariya sukayi dukkansu. Sahura ta gama hada lipton din tabawa jannarht ta amsa tafara korawa dashi. Seda taci chips and egg dinta takoshi kna tashiga toilet ta kuskure bakinta sahura ta kwashe komi takai kiching bajimawa tadawo a lokacin anty jannarht tasa hijjb dinta wanda yadau guga fuskarta, tafitou tayi kyau ummih tana tayata hada kan yan komatsanta sahura ta daukar mata. Suka fitou a tare key din motarta ne kawai a hannunta amma hatta system dinta da bag dinta da wayoyinta yana gun sahura a tare suka sauko kasan aikou da gudu janan dake zaune a falo ta rugu zata rungumeta hannunta duk maiko ummih ta dauketa saboda kada tashafawa jannarht din maikon. "Ummih dakin kyaleta " Jannarht ta fada tana kallon janan din cike da so. "Jikinta maiko ga karnin egg nasanki darashin son karni" A tare suka fitou harabar gidan talle me guga da bawa flower ruwa da wanke motoci yakaraso a guje yagaidasu suka amsa cike da mutumta juna. "Talle ka goge motocin de kou" "Eh hajiya Jannarht" Mika mishi key tayi tace "fitomin da bakarcan" amsa yayi yafito samata da 4matic ce me matukar kyau da tsaruwa. Suna tsaye suna hira da ummih talle yakawo motar dai dai inda suke yafitou ya amshi kyn hannun sahura yasa a motar sahurar takoma ciki tadauko kula wadda take dauke da abincin Jannarht din daman tana tafiya da abinci friday ne bata zuwa dashi. Saka mata a motar sahurar tayi . Har bakin motor suka rakota talle yabata key din ta amsa ummih ta bude mata motar kiss ta mannama ummih a goshi ta Mannnama janan a lips sahura ta matso tace "anty jannarht nifa.." Murmushi anty jannarht tayi tace "wai inbanyi mikiba aina bani sahura" a goshi ta manna mata kiss din itama kna tashiga, motar ummih nata jero mata adduarh tana ameen taja motar tabar gidan. Seda sukaga, tafiyarta, sannan suka juya harzasu shige cikin falon ummih tadawo ta tambayi Talle ina baba me gadi talle yace " aiya fita gun malam tsammani beda lafia" mlm tsammani a cikin gari yake abokin baba me gadine. "Ayyah allah yabashi lafia ummih tace hadi dajuyawa takoma ciki. Giwa hospital ta tsaya tayi operation kna tawuce aa hospital dake malali. Kafin ta isa sunyi waya da ummih yakai sau hudu. Byn ta isa daman qa idane seta bawa masu gadin kowa 2000 nacin abincinsu ita kadaice keyi musu adalcinnan a cikin likitocin asibitin hknne yasa sukeji da ita. ** Washegari kouda HAMMAD yatashi seda yayi breakfast kna shida anwar suka nufi bangaren su. 11:am a falon Sukaga mommah tana breakfast a kn dining se faman wahalar da masu aiki takeyi domin a breakfast setaci abinci kala goma bawani ci takeyiba amma zatasa a dafa kadade dantalaka, yahuta. Nasreen na gefenta itama anata fama da nata aikin don itama sam babu imani a tare da ita halinta halin mommah. Karasowa sukayi dining area din gaban anwar nata faduwa, shifa daman beda yadda zeyine yake zuwa bangaren sometime shi HAMMAD dinne ke takurashi suzo taren. Ido tabisu dashi suna sanye da kananan kaya. kayan kala dayane suka sanya. Tsugunnawa anwar yayi yace "mommah ina kwana" Yi tayi kmr batajiba HAMMAD yace "mommah bakiji ana gaidakiba" Harara ta galla mishi ta amsa ciki ciki. "Gud morning mommah" Bnza tayi mishi anwar kam daman yasaba da halinta. "Su yaya HAMMAD ina aka kwana" cewar nasreen cike da rashin kunya. wani kallon ya watsa mata aikou tashiga taitayinta. HAMMAD ne ya mikawa mommah leda yace "gashi inji anwar tsarabar ki" yafada tare da ajiyewa a gabanta. "Daukeminshi a gabana nasan shi anwar din yasan ni gaba da baya ba daga gidan matsiyata na fitouba. " [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *IN SO CUTA NE* 13 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *HAQURI MAGANI NE* ❤️ Story pruducer and directer SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼 (marubucyr Boyeyyen al'amari) Writing farhana fahad maman namlah✍🏼 *YAR MUTAN NIGER* Littafin na kudine game bukatar normal 300 VIP 600 trnsper kou card mtn ,08033368013 . Trnsper 0542703718 saadatu Abdullahi gtbank bank.inkin tura ki nunamin alama ta lambar dake sama. *ga masu bukatr cigaban littafin Bazan taba sanshi ba suyi rijister din in so cuta ne zasu samu littafin a saukake.* BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM FREE PAGE 13 Ta razana dajin mgnr ummih cikin sanyin murya tace "ummih yakikasan anbani, sako in baki.." "Nagani a rubuce fuskarki.." "Nunamin inda kika gani.." tayi mgnr tana turo mata fuskarta. Murmushi ummih tayi .. "Ummih wallahi sometimes kina bani tsoro.." "Nasani..amma yakamata zuwa ynzu kisanni ai" "Hmm ummih pls gayamin waye mutumin.." "Wani mutumin.."ummih tayi tambyr cikin rashin fahimta. "Haba ummih..wanda yabani sakon in baki amma nifa jaririya yacemin" Murmushi ummih tayi tace "kwanta kiyi bacci.." Idanuwa ta bita dashi tace "ummih kina boyemin wani abu..kuma kinsan ya kamata in sani kou haba ummihna." "Lokacin dazaki sani zezo.." cewar ummih. Itakam jannarht sun sata a duhu. A hk suka kwana itade jannarh bawani bacci tayiba sosai.zuciyarta fall tunani tunani da zullumi. ** misalin 2:am juyi kawai yakeyi a kn tamfatsetsen gadonshi hk kawai yakasa bacci in zaka tambayeshi takamaimai meke damunshi baze iya fadaba. Rintse idanuwanshi yayi gam yayin dayakejin wani irin kuna a ranshi. Zuciyarshi na Wani irin biyu fat fat..chanji ynayi yakeji a kasan zuciyarshi mama baze iya tantance meyeba. "Ya rabbih meke damuna.." hk ya furta, tare da mikewa ya nufi toilet ya dauro alwala. Nafilfili yashigayi..be samu bacciba Se after sallar asubahi. Ya kwanta ba jimawa baccin yayi awon gaba dashi. Sam bejin dadin baccin kawaide, yanayine Amma ba dan dadihba. ** after 2days hira sukeyi sosai sun hadu a office din dr jannarh sun hudune dukkaninsu masu aurene jannarht ce kadai bata da aure. Hira sukeyi sosai jannarht de tana jinsu domin fannin ba nata bane. anty salaha tace "kinsan allah mmn nur kwanan nan bana iya bacci" Anty nahnah tace "wai saboda, baban ihsan bayanan" Anty sumayya tace "tafiya yayine.." Gyara zama anty salaha tayi tace "satinshi biyu a England ..nariga dana saba da kullum se anyi musammanma, na asubah dinnan wlhy yafi dadih..kwana biyu da ba ayiba zo kiji yadda nakeji..kwana nakeyi tsarki da ruwan dumi..sede kiji gindi na motsi kmr abu me rai" anty salaha akwai barota. Kwashewa sukayi da dariya anty sumayya tace "mmn ihsan bakya wasa da wannan harkar." "Ke bari wlhy abunne da dadih yana cikani fam..kwana biyu babu wlhy ji nkeyi kmr bnda lafia..Kai ina ganin haqurin wadanda mazansu ke tafiye tafiye." Anty nahnah tace "Hmm allah ya bawa Dr jannarht hkri ita da bata tabayiba kuma bata damuba." Anty fa'iza tace "wayace miki bata damuba..ita dinnan data saba ganin abun maza ai wallahi dauriyade kawai gareta" Anty sumayya tace "amma ai da baka san kan abunba baka damuwa, sosai ba kmr kasaniba. Meyasa wata macen bazawara zakiga data fitou zatayi wani auren..gunne inya saba da chokale chokale..Allah randa babu Se a silo" Anty nahnah tace "A'arhtou...Inka saba da zurmiqe, rnda ba a zurmuqaba bb sugar..him gani nande inata fama." Itade Dr jannarht tana bin kou wannensu da ido hirar tasoma isarta buh ita a kusa take, ynzu seta fara diga.. tanada strong feeling. Anty salaha tace "allah de yakawo miki mijinki na gari danyen jini irin young handsome wanda ze ciki ya ciki a dare kmr 3times yadda sekinyi, kuka..kin kira ummih da karfinki na cin tuwo.." A zuciyarta tace "aini babu namijin daze sani kuka a sex " a fili tayi murmushi tace "mmn ihsan nagode da adduarh..ammade dama cewa, kikayi dan dattijo gaskia" Sakin baki sukayi suna kallonta Anty sumayya tace"tab anty jannarht sarkin son girma..ai gwara yaronnan yagurjeki son ranshi daman jikinnan naki.. hmmm abunde name rabone" Anty nahnah tace "gaya matade..ai wallahi kara ki auri dan samrayi ba second hand ba." Dariya suka kwashe dukkaninsu harda tafawa. Murmushi anty jannarht tayi tace "allah mmn nur banaso ta yaya zan budewa karamin yaro jikina wai harya shiga..tabdin impossible" Anty salaha tace "tsaf ma kuwa ze faru sanda zakijiki a duniyar dadihma waya sani kiyita ihu ..maybe ma inze cire kiqi yarda kice yaci gaba..ci gaba bby" A zuciyarta tace "da inga wannan ranar ai kwara inga rnr mutuwata. Amma a fili tace "da naci baya wallahi.." Anty sumayya tace "kede anty jannarht bakisan komiba..Allah de ya tabbatr.. uwar diya taji kunya" ta karashe mgnr tana Farr da ido. Anty fa'iza tace "Wlhy da kmr wuya anty jannarht din da bata kula wanda suke ma age mate kou dan 32yrs bata kulawa wlhy da tuni tayi aurenta.." Anty salaha tace "hnm Anty jannarht case.. nide first night dinki nice zanzo jinya..insha allahu se anyi miki dinki..nice zan dinkeki tas nima inga abinda, aketa, boyewar nan." Anty sumayya tace "kai ai dazanga mijin anty jannarht sena bashi shawarar first time yayi mata hawan qawara..yy mata cin ala tsine" fashewa sukayi da dariya harda Dr jannarht cikin wasa tace "wallahi baku kaunata.." "Allah de yakawo nagari.."cewar Dr fa'iza Dukkaninsu suka amsa da amin. Anty nahnah tace "nifa wallahi dabadan, Anty jannarht kyaunta yayi yawaba danace baban nur ya amreta..Amma me wlhy kishi da irinsu jannarh, ai mijin baze kara kallonkaba." Dariya dukkaninsu sukayi..Anty sumayya tace "Ai wata rana se ankai mata kwananki sede kiji baban nor na ihu cikin dare ana bashi raminnan.." "Wayyo da nayi hauka.." cewar antyna nahnah. Anty salaha tace " a'ah itama batason sauranki allah yabata nata new ta bude abunshi a leda ya bude raminta a leda" "A'arhtou.." cewar anty fa'iza. Anty nahnah tace "Ameen de rnr mu rakashe" Dariya suka kwashe dashi.. anty salaha ta kalli jannarht daketa Murmushi tace "nide kada a mance da kirana, in an gama aika aika inzo dinki.." Dariya suka kara kwashewa dashi. Rnrde sunsha hira, zuwa yammaci kowa yanufi gidanshi. [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *IN SO CUTA NE* 14 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *HAQURI MAGANI NE* ❤️ Story pruducer and directer SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼 (marubucyr Boyeyyen al'amari) Writing farhana fahad maman namlah✍🏼 *YAR MUTAN NIGER* Littafin na kudine game bukatar normal 300 VIP 600 trnsper kou card mtn ,08033368013 . Trnsper 0542703718 saadatu Abdullahi gtbank bank.inkin tura ki nunamin alama ta lambar dake sama. *ga masu bukatr cigaban littafin Bazan taba sanshi ba suyi rijister din in so cuta ne zasu samu littafin a saukake.* fans kuna nunamin 1love nagode. BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM FREE PAGE 14 Ranar sunday .byn tadawo daga training. Shiryawa sukayi tsaf dukkaninsu da hijjb ummih na zaune a bayan motar sahura na zaune a gaba janan na cinyarta. Jannarht ce tayima motar key yayin da baba me gadi ketayi musu fatan dawowa lafia. A wani katon gida tyi hon me gadin na leqowa yaga motarta ya bude mata ta danno kai cikin gidan .parking tayi a tare suka fitou da sahura. Jannarht ce ta budewa ummih ta fitou tana gyara hijjb dinta. Murmushi ummih tayi tna bin kou wani bangare bangare na gidan da kallo. Yayin da harabar gidan ke cike da jama'arh masu kawo temako wasu kudi wasu abinci. Kai tsaya office din shugaba suka nufa alhaji khasim A shureem. Sun isa amma sunga office dinshi a rufe zasu juya kenan su nufi wani office din ya iso inda suke, yace "yau kune a tafe rukayyah da yarta.." mutumin dattijone akwai cikar kamala a tare dashi amma shekarunshi sun ja. "Eh ranka ya dade..aida da bamu gankaba har zamu shiga office din assistant." "muna can munata fama da jamaarh aina hangoku.." yy mgnr ynasa key ya bude office din suka shiga ciki akwai kujera 3sttr zazzaunawa sukayi shi kuma yazauna, a kn 1sttr yna fuskantarsu. Gaisheshi sahura tayi hk jannarht ma zamowa kasa tayi ta tsugunna ta gaisheshi fuska sake ya amsa "lafia lau jannarht allah yayi albarka..muna ganin dawainiya mungode, allah yabada lada kullum cikin hidima kike damu dukda a ynzu baki a tare damu" Murmushi tayi tace "Abih kadena godia nice ya cancanci inyi muku godia kune nifa tin bnsan Ni waceceba abih ku kuka temaki rywata.." Murmushi khasim yayi yace "hkne jannarht samunki alkhairine a garemu..Allah yy albarka Allah ya tsare dukiya" "Ameen suka amsa dashi dukkansu. "Rukayyah diyar taki ta nijer tana zuwa kuwa.." "A'ah shugaba.." Sunkuyar da kai yayi Kasa yace "kada ki damu kinji kou..ita macece seta nemeki a duk inda kike ai diya bata yarda uwarta tazauna lafia.." "Hkne shugaba shiyasa akace kouda yaya ba nka bane ka rikeshi..seka haifi naka baka moreshiba.. sekaga ka mori na wani..dukdade Hausawa sunce tsintacciyr mage bata mage nide tawa tafiyemin komi a duniya." Murmushi khasim yayi yace "rukayyah kenan..allah kadai, yasan dalilin dayasa ya jarabceki da soyayyah jannatul fiddausi soyyarta a rnki bazan mantaba tin rnr dakika jita a hannunki" Murmushi ummih tayi tace"wlhy shugaba, ina sonta fiye da kowa a duniya..dukda bnsan Ni waceceba amma a knta inajina kmr itace kow nawa" "Hk allah yake lamarinshi..Ke kina can kina jin dadinki .. gatanan kina ganinta, kullum, mukou nan se hkri muketa fama dashi danma, ba a wata sekun kawo mana ziyata.." jim yayi knshi na kasa kna yadaura, dacewa, "kinsan jannarht zuciyace ta kowa dake gidan marayunnan ..bazan fasa gaya mikiba rukayyah wlhy muna cike da kuncin rashin sa jannarht a ido a kullum..ada kinga, munsaba kika rabamu..bansan yaushene zaki gaya mana dalilin hknba." Ya karashe mgnr yana jan dogon numfashi. Cikin natsuwa ummih tace "Nasan hk shugaba a gafarceni..kuma bazan dena godiyaba daka, zama daya daga cikin wadanda, suka amshi bukatata dawuriba allah yabar zaman, amana..insha allahu shugaba lokacin daza kusan dalilina yana nan zuwa..don allah kuyimin kyakyawar fahimta. Nyi hkn ne saboda soyayyata ga jannarht..Kasan yadda allah yasamin, sonta ga zuciyata." Murmushi khasim yayi yace "muma muna sonta ai..kullum mgnrki dyace jannarht ce dalilinku na barin gidannan, amma an gaza gaya mna meyasa, jannarht tazam dalilin, ...ehhye rukayyah" Murmushi ummih tayi tasan koume zatace bazasu fahimcetaba. Jannarht de tana zaune knta na kasa tanajin maganganunsu a zuciyrta, tace "a lokacin daka wulaknta abu a lokacin wani nemanshi yakeyi, inya sameshi kuwa ze tarairayeshi kmr kwai ..Hmm allah kenan" karamar wayrta dake hannunta tashiga dannawa. Murmushi khasim yayi yana kallonta yace "Hmmm rukayyah kenan.. shi jibril din kinajin labarinshi" "A'ah shugaba.." "Watou de inde jannarht na nan shikenan ke sharr kou.." yy mgnr cike da zolaya. Murmushi ummih tayi.. "yakamata mu zagaye sauran mu gaisa dasu." cewar ummih. A tare suka mike dashi suka shiga zagaye office din kowa suka gaisa duk inda suka shiga cikin kjin dadih ake amsarsu kai dagani kasan akwai fahimtar juna, a tsakani. Daga karshe suka shiga zagaye bangaren yara da mnyan dake cikin gidan marayun duk inda sukabi sede kaji ana kama sunansu musammanma jannarht uwar jamaarh. Daga karshe bangaren nakasassu suka nufa cike da tausawa jannarht ke kallonsu hawaye na zuba a idanuwanta tana boyewa tana gogewa gudun kada ummih tagani. Tausayinsu fal cikin ranta tunaninta dayane "suma haka zasu tashi basu san kou su wayeba..basusan meye dumin uwa da uba ba..basu san ya soyayyar iyaye takeba..Hmm" hawaye wani na bin wasu a kuncinta. Sunzo gifta wani gado wata yarinya makauniya ta rikou mata hijjb jin an rike mata hijjb tajuya dan ganin kou wani abune idanuwantane suka sauka a kn yarinyar da tun tana jaririya da aka tsintota ita akabamawa ita tasa mata suna . Yayin da taci sunan ummih a ynzu zatakai 10yrs "mamana.." jannarht tace ta dawo tazauna a kn gadon yarinyar takai hannu tana shafar fuskarta, tce "anty jannarht tin tini nakejin.kamshinki .." Murmushi Jannarht tayi hawaye na kwaranyowa a idanunta "nice mamana..inata raba idone bngankiba naga an chanza miki gado yau." "Eh jiya mama salame ta chanzamin..saboda muna fada da fahima ta kusa da gadona kingama ta yakusheni a fuska.." ta karashe mgnr tana lalubar fuskarta, ta nuna mata yakushin da fahima tayi mata a fuska. "Kai kai kai.." tace yayin dataga uwar yakusar duk ta yakusheta abunka da farin mutum kai kace konewa tayi. nan da nan Tausayinta ya mamaye zuciyarta Se ganin hawaye kakeyi sharr a kn fuskarta, hatta sahura Seda tayi hawaye, allah yaso basa kusa dasu ummih da khasim suna nesa da inda take Sahurace de tsaye kusa da ita. "haba janan banace kidena fadaba." Tayi mgnr still hawaye na safa da marwa a kn kuncinta. "aini bani, na tsokaletaba." "Nasani..ammande kirinka hkri kinji kinga masu sunan nan naki sunada, haquri bakiga ummihnaba" Hannu takai tacigaba, da shafar fuskarta tace "tou anty jannarht..kullum inajin fuskarki kmr da anty jannarht bakya tsufa..Amma naji kmr Kina kuka" Murmushi ne ya subucewa jannarht yayin da hawaye yabiyo byn murmushin. "Hkde kikace mamana..Ni ba kuka nkeyiba" "Hkne mana Anty jannarht..harynzu bakiyi, aureba kou anty jannarht.." cike da tausayawa tyi mgnr. "Eh bnyiba janan.." "Tou kiyi adduarh anty nima kullum cikin yi miki nakeyi.." "Tou janan dina nagode.." tafada hadi da mikewa ta manna mata kiss a goshi tace "ni zan wuce.." Kamo hannunta tayi ta rike a nata tace "banason ki tafi ki barni" "Nima banason in tafi, in barki..amma nace kidawo gidanmu kince A'ah" Sakin hannunta tayi tace "A'ah nafison nan saboda kawayena" Wani kayataccen Murmushi tasaki, tace "Tou kingani..nide zan tafi swry pls kirinka karatu sosai da sosai" "Tou anty jannarht allah ya tsareki A duk inda kike" "Ameen mamana same 2 you." "Ameen Tnks..Anty jannarht zaki siyomin yar bebih?" "Eh zansiyo miki janan me gashi ko.." Murna tashigayi, tace "eh megashi.." "Tou insha allahu next time zan taho miki dashi.." "Tou na gode allah ya kara budi. allah ya tsare hnya.." Amin suka amsa dashi, tajuya ta tafi tana waiwayonta. sahura ta bata hankacib ta amsa ta goge hawayen dake fuskarta. Suka iso inda ummih suke kallo daya tayi mata tagane tayi kuka. Girgiza kai kawai ummih tayi. Byn sun gama zagayen suka dawo office din khasim din. Frij yabude yadauko musu, ruwa mesanyi na faro da peach apple drink. Ruwan jannarht takai hannu tadauka data kafa kai seda tashanyeshi tas ta ajiye robar. Ta jingina da bayan kujerar idanuwanta a rufe hannunta na kn goshinta. Ummih na kallonta . Peach din mommy ta bude tana kurba kadan kadan. Hk suhurama peach din tashiga sha ita da janan. Gyaran murya khasim yayi ummih ta dago ta kalleshi, yace "rukayyah yakamata yarki tasan matsaya , muna kyautata zaton zmanku a tare, ba tabarbarewar tarbiyarta bane..A kokarta tin bama zarginki tasamu miji tarufawa knta asiri, tayi aure." Dogon numfashi ummih taja tace "Tou shugaba insha allahu zamu cigaba da addarh." "Eh muma munayi Amma ki kokarta." "Tou shugaba." Jannarht de a kullum intaji zancennan, takanji wani iri domin tana ganin kmr shugaba yana ganin ummih ce ta hanata aure. tin safe se yammaci suka fara haramar komawa gida, sallama sukayima kowa suka rakosu bakin motar jannarht tabude but din motar kayane makil bandir bandir din atamfofi da lesis da shaddoji da pantis na yara dana mnya hadda kyn jarirai. Sawa tayi mazan gidan suka fara fitar da kayayyakin suna kaiwa ma'ajiyah . Godiya suka shigayimata taja abih gefe tagaya mishi tayi trnsper din 5million a account dinshi a biyawa marayun bukatunsu dasu abinda babu a asibitinsu tace a siya. Sannan tace abih yadauki 1million nashine. Godiya abih yashigayimata harda, hawayenshi. Murmushi kawai jannarht tayi a zuciyrta, tace "dazan samu abinda yafi hkn zan kyautata fiye da hkn." Motarsu suka shiga jannarht taja motar sukabar harabar gidan marayun. Tunani tunani fal ranta driving takeyi amma hnklinta, na wani gefe daban Karantarta ummih keyi tsaf tagano inda gizo ke saka . Dman hkn take kasancewa a duk lokacin dasukaje gidan. "Subhanallahi.." !! Ummih ta furta yayin da sauran kadan motarsu ta shigewa katuwar tifa Firgigit Jannarht tadawo hnklinta tayi saurin kaucewa tifar.dabadan allah ya tsareba yau dasede labarinsu. Da temakon allah suka iso gidan. Kai tsaye upstairs ta haye a falonta ta yada zango. Binta ummih tayi..yayin da sahura, tashiga kiching domin ta dafa musu abinda zasuci dukdade basa tare da yunwa. Aiki takeyi a kiching din janan nata wasanta. Zuciyar sahura kaf tana kn rayuwar Jannarht dukdade a tsawon zamanta da Jannarht batasan wacece, itaba amma zuciyarta nyi mata sake sake..."Allah me iko.." ta furta a fili yayin datake, cigaba da aikace aikacenta. A falon tasameta batamasan, ta isoba. Tsayawa tayi a knta idanuwanta a rufe suke amma kwalla na tsiyaya a kn fuskarta. "Jannarht!.." ummih takira sunanta murya babu alamar, wasa. Firgigit Jannarht ta bude idanunta, taga ummih a knta saurin goge hawayen fuskarta tayi hadi da kagaro Murmushin dole , wanda dagani kasn bekai zuciyaba. Juya baya ummih tayi murya babu wasa tace "daga yau bazaki kara zuwa gidaba ..bazaki kashe knkiba a bnza..you know kinada BP" Tasan ummih babu wasa a lamarinta kmr tana jira ta fashe da kuka hadi da zamowa daga kan kujerar tasa guiwowinta a kasa tace cikin muryar kuka "pls ummih karkice hk dan allah kiyi hkri.." Lumshe ido ummih tayi tanajin kukanta har cikin kwakwalwar knta.. "kafin mu tafi munyi promise baza kiyi kukaba kince yeah Amma Seda kikayi..is bttr kidena, zuwa nise inje nikadai. Kuka takeyi sosai..tace "ummih pls.." Daga mata hannu ummih tayi tace "banason karajin wata mgna daga gareki kawai..gidane bazaki kara zuwa ba.. " tana gama mgnr ta juya tabar falon domin jin kukannata yna sosa zuciyrta. [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *IN SO CUTA NE* 15 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *HAQURI MAGANI NE* ❤️ Littafin ya kunshi soyayya haquri sadaukarwa..pls in wadda bata da aure ta karanta ta yafeni..bnce kishiga mummunan, haliba.🙄 Story pruducer and directer SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼 (marubucyr Boyeyyen al'amari) Writing farhana fahad maman namlah✍🏼 *YAR MUTAN NIGER* Littafin na kudine game bukatar normal 300 VIP 600 trnsper kou card mtn ,08033368013 . Trnsper 0542703718 saadatu Abdullahi gtbank bank.inkin tura ki nunamin alama ta lambar dake sama.in card ne Kiyi screen short kitura lmbr dke sama. *ga masu bukatr cigaban littafin Bazan taba sanshi ba suyi rijister din in so cuta ne zasu samu littafin a saukake.* BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM FREE PAGE 15 nan tayi kwance tana cigaba da kukan kmr ranta ze, fita..ji takeyi daman batazo duniyarnanba me cike da kunci a gareta .. ** misalin 7:am Tsaye yake a knshi yana binshi da ido kwance yake a kn makeken gadonshi yna sanye da kyn bacci. Idanuwanshi na kallon silin... daka dukkan alamu HAMMAD din bemasan, da anwar dinba dukda mintocin daya bata a tsaye a knshi.. "HAMMAD..!HAMMAD..!!" Firgigit yayi yasauke idanuwanshi a kn fuskar anwar din sanye yake da manyan kaya ruwan Zuma sun amshi jikinshi. "Wai tunanin, meye kakeyi..yau baza kaje office bane" Tashi yayi zaune yana lumshe ido ya bude yace "nibana tunanin komi..Am sorry na makara yau pls zaka jirani indanyi wanka.." Girgiza kai anwar yayi yazauna yace "oya tashi kaje kayi wnkan pls shape shape.." tou HAMMAD din yce hadi da mikewa yafada bathroom...be wani jimaba sosai yafitou, ya shirya cikin mnyan kya anwar ya kalleshi daidai da perfume a hannunshi yana fesawab yace "kyi breakfast ne.." "Nop bnajin yunwa.." anwar beja mgnr da tsawoba ammande yasan Kou yayane maybe wani abu nadamunshi. A tare suka fitou sunyi kyau dukkaninsu fuskar HAMMAD tayi fayau seya kara kyau. Basubi ta kan kowaba buh mommah de daman sometimes se 11:am kou 12:pm take tashi daddykam yasanma yana office domin after 8: ne.. dan hk ficewa kawai sukayi. Parking lot suka nufa anwar ya kalli HAMMAD yace "banga key din motaba a hannunka Kou a tawa zamu tafi" Daga masa kai HAMMAD yayi alamar eh.."okay Amma kai zakayi driving.." "No pls wallahi bazan iyaba.." dakyar yayi mgnr. Anwar ne yadanna motar ta bude yashiga fannin driva HAMMAD yazauna a gun me zaman banza sukabar harabar gidan. Hira sosai anwar yake janshi dashi amma abun mamaki ba amsa hasalima, idanuwanshi a rufe ya jingina da byn kujerar motar. Abun ba karamin mamaki yabawa, anwar ba HAMMAD sarkin surutu amma yayi shiru kmr maye yaci cirwa.."blood.." Batare daya bude idanuwanshiba yace "na'am.." "Pls kou nayi mka wani abune.." "Kmrya.." "Nga yau sam baka sakeba dani.." "Bkm kawaide inada ciwon kaine" cewar HAMMAD da dakyar yke mgna kai dagani kasan dolene yasashi yake mgnr. "Ayyh sorry..kasha mgni..kou muje a.a special hospital?" "Nasha mgni ..anjima in bedenaba zanje" yy mgnr yana juya masa baynshi zuwa ga kallon, waje. Mamaki ne yakama anwar "yaushe yasha mgni byn a gabanshi yy wanka kuma yagayamin beyi breakfast ba" ganin bayason zancenne yasashi, yin shiru be kuma cewa dashi komiba har suka isa company. Aiki suka shigayi kasancewar yau Monday tushen aiki. A fannin HAMMAD sam bayajin dadin aikin, zuciyarshi sam batayi mishi dadih a yankwanakinnan kuma ya rasa takamai mai meke damunshi. ** Baccine ya kwasheta, a falon sam batajin dadin baccin. Wajajen 12:am ta tashi ji tayi batajin dadin jikinta dukda kuwa a kn lallausan chainis carpet din falon tayi baccin. Bakinta dauke da salati ta tashi mikewa tayi ta nufi bedroom dinta tsayawa tayi tana kare mishi kallo bataga ummintaba tasan tayi fushine da ita sosai amma tasan fushin ummih baya tasiri inde a kntane. Bathroom ta fada tayi wnka kou zataji dadin jikinta ta dauro, alwala domin tayi sallar margib da isha'in da batayiba. Doguwar riga tasa rose wood color. Hijjb dinta tasaka tashimfida daddumar domin ta gabatr da sallolin da akebinta. Tana raka'ar karshi taji alamar bude kofar dakin .. byn tayi sallama dagowar dazatayi sukayi ido biyu da ummih tana tsaye hannunta rike da trea Murmushi tasaki dukse tji damuwarta tawani bangaren ta yaye .. adduarh tayi ta shafa.. mikewa tayi tanajin knta yanayi mata nauyi. Karasowa ummih tayi tazauna a gefen gadon hadi da jawo canter table ta ajiye trea din a kai. Karasowa jannarht tayi ta fada jikinta.. tureta ummih tayi cike da so da kauna tace "ni dagani ina fushi dake..tinda ke sam bakisan yadda zuciyata take aknkiba..nagaya miki a duniya abinda na tsana be wuce ganin damuwarkiba.." Kara lafar da knta tayi a kn kafadarta tace "am sorry ummih bani kumawa..I promise my safe bani kuma bari inganki a fushina." Kissin dinta ummih tayi a goshi tace "allah yasa ki iya.." "Ameen ummihnah..I love you my life" "Love you too swry..Tashi kici abinci tin dazu naketa dubaki inga kin tashi bngankiba inajin bacci amma bazan iyaba buh banyi feeding katuwar bebinaba.." ta karashe mgnr cike da zolaya. Murmushi Jannarht tayi cikin muryar shagwaba, tace "ummih Niba katuwa bace.." Dariya ummih tayi tace "kai kajimin ya..kinfa isa aure tini." "Uhm ni ummih kounayi aurefa bazan tafiba inbarki a nanba inanan.." Ummih tace "nan zaki rinka kwana da mijin.." "A ummih.." "Dayake shi kuma beda kunya seyayita biyoki gidan mananki ..ga idanun uwa ze shige daki da yarta" Kunyar mgnr taji amma tce "Still zamu rinka kwana dake ai ummih.." "Kai Jannarht Allah ya shiryeki..ke ba hmm.." Murmushi ummih tayi. Yau seta tuna da first night dinta daren azaba.. tana rokon Allah yasa kada Jannarht ta dandani zafinnan. "Ameen ummih.." cewar jannarht tana murmushi ..abincin tabata superghetti and stew da farfesun kafar saniya. Taci tayi nak tabata mgnin ciwon kai tasha. .ummih ta mike zata kwashi kyn tayi sauri ta amsa.. Murmushi ummih tayi dama baccine a idanunta dan hk kwanciya tayi bajimawa bacci ya kwasheta. kiching takai trea din nan taga sahura, nata wanke wanke. "laaah lah laah..sahura banaceba kidena aikin nan na dareba.." tayi mgnr tna ajiye trea din dake hannunta. "Yi hkri anty jannarht wadannane kawai nake dan wankewa.." cewar sahura. Jingina tayi da bangon kiching din ta zubawa sahuran ido tce "Dan wanke wanke kou zaki gane..inciwan rashin bacci ya tasaki a gaba." Murmushi sahura tayi tace "zandena anty.." "A'ah Dan allah sahura kada ki dena.."tayi mgnr tana rausayr da kai hadi dabin kou ina a kiching din da kallo. Murmushi sahura tayi tace "Anty jannarht ya gajiyarmu.." "Baride sahura gajiya ybi jiki..ina janan dina" "Ai tuni tayi bacci tanata kiran mommy mommy..nace yau mommy tayi bacci babu nonon daza ayita tabawa.." Murmushi Jannarht tayi tace "ke nakifah.." "Allah kuwa anty jannarht ni buge mata hannu nakeyi..kinsan Allah kema kirinka mangareta karta gama tattabawa daddynta abunshi..danma a tsaye suke ba masu kwanciya bane. " Dariya jannarht ta kwashe dashi yayinda wushiryarta ta bayyana tace "sahura kenan baki da dama wllahi..wato inde bakinki, ya mutu a gaban ummih ne..janan de yarinyace Allah wata rana zata dena.. kuma ke dakike cewa intasa miki hannu kina buge mata hannu..Meyasa da babanta ze taba shima baki bugeshiba." Tayi mgnr cikeda zolaya. Sahura uwar yanson hira musammanma inda anty jannarht ne tace "Allah anty shima dande tsautsayine..da kuma rabonta" Dariya jannarht din tasakeyi harda tafa hannu, tace "kai Sahura..nji taba nono tsautsayine..shi kuma dayan menene..jirgin dadih kou" Zaro ido sahura tayi tace "tab wani jirgin dadih..sede jirgin azabar duniya," Dariya jannarht takarayi kujera ma tasamu tazauna tace "ammade a fari dadinne yafara kwasarki.." "Pls anty jannarht nide ki dena ...Wlhy bnji wani dadihba nadeji azaba..kumafa anty sau dayane Kawai.." Dariya mgnr sahura yake bawa Jannarht din "kai Su sahura kide fadi gaskia, kawaide, gigin dadin romance ya debeki kika bada kai bori ya hau..out of control kou.." "A'ah wlhy anty romancen dinde innace miki babu dadih nyi karya..amma kinga da aka karya kwana..hmm" Dariya Anty jannarht ta kwashe dashi tace "Su sahura anji uwar bari.." Murmushi sahura tayi tace "Allah anty ni inaso wata rana kiyi koda romancen ne kiji yadda akeyi.." Murmushi Jannarht tayi tace "nidawa znyi..nifa namiji be taba kissn dinaba..kwarama dan taba hannu," Dariya sahura ta kwashe dashi tace "kai anty jannarht ta dr khalil.." Dariyar anty jannarht tayi itama, tace "ki kiyayeni, sahura..." "Kai anty kin mannama Dr khalil hauka Wlhy haryazo yana bani tausayi..Allah beyiba da Dr khalil ne ze tumurmesheki anty.." ta karashe mgnr tana kwashewa da Dariya. "Wai Allah ya tsari gatarina da saran kota..kwata kwatafa 2yrs ya bani, ke sahura aikouke kyayimin fada.in aureshi inyi mishi me..A'ah nafison sugar daddy" Murmushi sahura tayi tace "Su anty..wlhy ba fadan dazanyi miki..kjiki kiyi mishi abinda mata keyiwa miji mna.." "Wato sahura ke kinkoyi cewa Su wane kou..ki kiyayeni, da mgnr Dr khalil." Dariya sahura tayi tace "anty wai yana ina ne.." " bynan naji ance yna china aikinshi yakoma can,..aikinsan tuni nabar mishi asibitinshi hk kawai.. dayaga uwar bari dole yabarni" "Kai su anty mazan dakika mannawa hauka dayawa suke.." Murmushi Anty jannarht din tayi tace "Allah harynzu bnga wanda nkesoba sahura shi zaman aure ba kmr zaman mota bane..uhm duk matsuwar da akeyi inyi aure nibe damuna" Sahura tace "hajiya anty jannarht manya..amman ai in kika farayi mna ciwon mara a gidannan kmr zaki mace mana..kwara kiyi aurennan anty" Kofi dake kusa da ita ta dauka ta jefa sahura dashi tana fadin "ki kiyayeni..se akace miki ciwon shaawa ne ke damuna.." Kaucewa cup din tayi tana Dariya harda rike ciki tace "tou anty inba shaawarba meke damunki..uhm aikinmayi kokari 30yrs bakisan namijiba..kuma kike hkri tab..tou koumuma kannenku muna fama da rawar kai." Murmushi anty jannarht tayi tace "hmmm yarinya muma kauda kai mukeyi gudun kada mudauko magana.." Murmushi sahura tayi tace "su anty jannarht..hahaha..mumade damuka dauko , mgnr nan kaddarace" Murmushi anty jannarht tayi "eh mna kaddara kuwa kowa da irinnashi bawa baze kaucewa kaddararshiba." "Hkne kam anty jannarht.." hira sukayi se 2:pm kowannensu suka nufa makwancinsu. Bacci tasamu ummih tanayi sosai da sosai. Alwala tayi tafara nafil fili. Batayi bacciba seda, sukayi sallar asubahi ta koma ta kwanta 7:pm ta tashi tayi wanka ummih tayi feeding dinta da indomie and egg . Sanye take da lece dinkine doguwar riga kalar lemon green me flower peach dan hk hijjb din jikinta peach ne takalmintama hk bag din data daukama peach ne.tafito tass da ita,tyi kyau ainun. Farar mace alkyabbar mata.🤐🏃🏿‍♀️ Har bakin motar suka rakata. Sahura tasa mata kayanta a motar. Da Murmushi a fuskarta ta kalli ummih tace "su ummih yammatah.." Murmushi ummih tayi ta kalleta ta gallah mata harara.. Daman hk takeyi mata iskancinnan sometimes seta rinka ce mata Yammata. sahura tayi wup tace "lallaima anty jannarht ummihnce Yammata" 😛 Murmushi Jannarht tayi ta gallahwa sahura harara tace "su sahura..gulma kou.." Ummih tace "bawani gulma .battade sahura knji..ganina datakeyine kullum yakesata takeyin sangarta ynzu dazatayi, aure ai shikenan kafin ta ganni setayi shekara. Da shekaru.." Dasauri tace "kai haba ummih sekace za a kaini china aikou china ne Wlhy kullum ina ziryar zuwa gunki.." "Shikuma mijin seya barki.." cewar sahura ummih tace "gaya matade yar gari.." Harara jannarht ta gallawa sahura janan dake hannun jannarht din ta kallah tace "kede janan allah yasoki kikayi dabarar chanza sahura a uwarki, kika koma min..sahura batada hali." Murmushi ummih tayi tace "aike uwartan halinne dake.." "Kai ummih yau se nunamin ba a reta kikeyi.." tyi mgnr cike da shagwaba.. dariya sukayi ummih ta matsa ta manna mata kiss a goshi tace "sowie swry tafi knji adawo lafia bebina .." jannarht nason ummih tace mata baby. Murmushi tayi. Tayima sahura gwalo. Ta mannawa janan kiss a goshi ..sahura tace "nifa anty jannarht" harara ta gallah mata tace "byn kingama cimin fuska se in baki kiss .." "Nadena pls.." Makale kafadarta tayi tanawa sahurar gwalo.. dariya ummih taketayi musu.. dakyar aka bambare janan a hannun jannarht ummih tace "oh janan 2days kinfara sabawa bakya kukan fitar mommynki..amma yau wulakncin yatashi." harta tada motar tayi zooming glass din. Tace "ummih ku shirya inna dawo zamuje chopping.." "Tou allah ya tsare hanya ubangiji yasa adawo lafia..bnda tukin ganganci.. sannan dan allah ade kame kai .." Murmushi Jannarht tayi tarasa yaushene ummih zata dena mata natsihar kamun kai😂 " Tou ameen ummihna.." da annashuwarta, taja motar tabar gidan. [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *IN SO CUTA NE* 16 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *HAQURI MAGANI NE* ❤️ Littafin ya kunshi soyayya haquri sadaukarwa..pls in wadda bata da aure ta karanta ta yafeni..bnce kishiga mummunan hali ba pls.🙄 Story pruducer and directer SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼 (marubucyr Boyeyyen al'amari) Writing farhana fahad maman namlah✍🏼 *YAR MUTAN NIGER* Littafin na kudine game bukatar normal 300 VIP 600 trnsper kou card mtn ,08033368013 . Trnsper 0542703718 saadatu Abdullahi gtbank bank.inkin tura ki nunamin alama ta lambar dake sama. *ga masu bukatr cigaban littafin Bazan taba sanshi ba suyi rijister din in so cuta ne zasu samu littafin a saukake.* BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM FREE PAGE 16 bayan ta isa asibitin Cike da nishadi take aikinta zuciyarta fal farin ciki haka kawai yau tatsinci knta cikin farin cikin data jima batayiba tarasa dalilin hakan,.. 🔯🔯 Tinyana aikin haryazo yagazayi coffee yasha bawani na azo a ganiba. Kmr an tsunguleshi yamike ya nufi office din anwar yasameshi yanata aiki. Karasawa yayi ido anwar yazubo mishi.. "blood bani car key.." "Where are you going to.." "A.A waziri special hospital." "Ciwon kanne harynzu.." Daga mishi kai yy.."okay nakaika.." "Nop zan iya zuwa ai tnks" "Okay blood take care.." yafada tare da mika mishi car key din.amsa yayi hadi dacewa "thanks." Fitowa yayi daga office din anwar de binshi yayi da ido oh lokaci kankani mutum yazama shiru shiru.."hmm Allah ya kyauta.."anwar yafada a fili. Figar motar yayi yabar company din kai tsaye ya nufa asibitin. Hon yayi security suka bude mishi a parking space yy parking yafito idanuwanshi manne da glass yanada matsalar ido dats why kullum idanunshi da eyes glass. Gaisuwa aketa miko mishi tako ina daga musu hannu kawai yakeyi sam bayason bude bakinshi ballantana yy mgna. 2:pm a bakin office dinta tyi mishi. yashiga da sallama a bakinshi.. Ta idar da sallah kenan, Tana zaune a kn kujera 2sttr kasancewar office dinnata harda wani kebataccen guri da aka shirya mata falo. abinci takeci wanda ummih ta dafa mata tasa mata a food plast. pride the rise ne wanda yaji kayan lambu da hanta faja faja a ciki. Dago kai tayi ganin shine tasaki murmushi da plate din abincin a kn cinyarta tace "su black.." Karasowa yayi idanuwanshi nakanta musammanma dan karamin bakinta datayi maganar dashi. Karasawa yayi yazauna a kn kujerar dake facin kujerar datake zaune. Jingina yayi da kujerar still idanuwanshi na knta "anty jannarht ina wuni.." "Lafia lau black.." tyi mgnr tana kai lomar abinci bakinta. Murmushi yayi yace "ashe kinacin abinci da knki.." Murmushi itama tayi tace "meyasa kace haka. " "Nga ummih ke feeding dinki ai tin tini har yanzu dakika girma.." Murmushi tayi tace "kjisu black kmr ansanni da ina bby.." Ido yabita dashi uwar "hmm anty jannarht kenan uwar yanson girma" yafada a zuciyrshi. "Uhmm..Ai innazo office inaci amma ba hakan nasoba.."tyi mgnr idanuwanta na knshi Murmushi yayi duk yau bnga Murmushinshiba Se ynzu. "Uhm ummih ta shagwaba ki kmr bby.." Dariya tyi tace" aini bbyntace .. kai kuma Ni antynkace.." Murmushi kawai yabita dashi..Mikewa tayi still tana sanye da hijjb jikinta. dauko plate tyi ta nufi sink din dake gefe a office din ta daurayeshi . Tadawo tabude food plast din tazubo mishi abincin se tiriri yakeyi, duk abinnan datakeyi idanuwnshi na knta. Karasowa inda yake tayi tamika mishi plate din hadi dacewa "gashi .." Amsa yayi domin se ynzu yakejin yunwa tin tini yama mance da beci abinciba yau..bin hannunta yayi da kallo. Sometimes bata damuwa inyana zuba mata ido buh tasaba da kallonshi gareta tin kafin yakai haka sometimes yake zuba mata ido. frij ta bude ta dauko ruwan faro da exotic da glass cup ta daura a kn trea takawo ta ajiye mishi a kn canter table din dake gabanshi. Binta kawai yakeyi da ido takoma tazauna taci gaba d cin nata abincin tana korawa da peach apple drink (favorite drink dinta kenan peach) Kallonta kawai yakeyi..kollonshi tayi taga bema faracin abincinba tace "black.." "Na'am anty.." "Kaci abincin mana se wani kallona kakeyi knaso in kware.."takarashe mgnr tana Murmushi. Murmushi shima yayi .. "Malam black hanzarta ka cinye inkara maka.." Dariya yayi yace "sekace wani aci ci.." Dariyar itama tayi tace "waya sani abu a duhu .." Murmushi yayi yafara kai lomar abincin ji yy yayi mishi dadih..aikou nan yazage yaci balaifi kadan ya rage yakora da exotic din yana wani lumshe ido.. Kollonshi tayi dan tini ita tagama nata cin abincin. "Wai harkayi me.." "Nakoshi.."yafada hadi dayin rlzn a kn kujerar. "Kai black..ashema bacin abinciba kakeyi, sosai duk wannan bul bul din ashe gaibune.." Dariya ya kwashe dashi dimples dinshi suka bayyana yace "kai anty jannarht..ainaci sosai." "A'ah wallah akace maza nacin abinci sosai kaikamde bakaci..kuma gaka bul bul." Dariya yakarayi a karo na biyu dimples dinshi suka losa duka gefe da gefen. "Hmm su black kune dimples fa.." Murmushi yayi yace "ku kuma kune wushiryafa..keda kika hada alls wushirya sama da kasa da dimple" "Uhm nifa side din damane kawai..kaifa all." Murmushi yayi yace "aini bnda wushirya.." "Uhm dimples yafi kyau ai. Kuma knada haqora masu kyau..you know what.." Murmushi yayi hadi da girgiza kai. Tace "kaifa mekyaune..knada color me tsada." Murmushi yayi yace "tab ga kyau a gunki anty..kinsan meye.." daidai zata girgiza kai aka turo kofa aka shigo dr salaha da sallama amsawa sukayi.. takaraso idanuwanta na kn HAMMAD tace "A'ah me kyaun familyn waziris kenan, how farh..gaka ga antynka" Murmushi dukkaninsu sukayi HAMMAD yace "fine honey..ina wuni.." "Lafia lau honeys" ta amsa tana zama a kusa da Jannarht. Ta jingina da kujerar tana danjan karamin tsuki. Ido jannar tabita dashi ta mike ta dauko fanta a frij ta mika mata amsa tayi tana fadin "Tnks.." Zaunawa jannarh takoma tayi tace "ya nji kina tsuki dear" Bude drnk din tayi takai bakinta ta kurba ta mayar ta rufe ta ajiye tace "wlhy baride dr ..wannan matar dake Labour tin shekaran jia se dazu ta haihu..wlhy haihuwa bata dayaba bata biyuba zokiga yadda ta wahalar damu shegiya kmr knta aka sauke whlr haihuwar yau tagajiyar da nurses dani kaina tacika asibitinnan da ihu ..amma sanda ake cintan ai ihun dadih tayi meyasa batace yadenaba haihuwa dawiya.." Hannu jannarht takai bakinta da hannu ta tabata hadi da nuna mata HAMMAD dake zaune yanajinta dukdade idanuwanshi nakn jannarht. Murmushi anty Salaha tayi tace "tou meye shima wata rana ai aure zeyi ..." HAMMAD yayi wuf yace "kuma in haihuba.." Jannarht de tasan ze fadi hkn batayi mamakiba dan black akwai mgna a bakinshi. "Kai mom ihsan ammande, a gaban kaninmu kike wanga zancen.." Murmushi tayi tace"uhm ai da kunnenki bakiji abinda yaceba wai .." Murmushi Jannarht tayi tace "kai black allah ya shiryeka.." "Ameen antyna.." "Wai ni baza a bani abincin bane,," anty salaha tayi mgnr tanabin plate din dake kan canter table a gaban HAMMAD da kallo. "A'ah ni na isa..inade jirane kigama barota tukunna." Takarashe mgnr tana yar Dariya. Dariyar itama anty salaha tayi. Mikewa jannarht tayi ta kwashe plate dinta dana black ta ajiyesu a cikin basket ta dauki wani plate ta bude food plast din tazubo mata takawo mata amsa tayi hadi dacewa "yauwa antyn black.." Dariya sukayi dukkaninsu, wannan karon harda mlm black. "Ina ihsan.."cewar dr jannarh dake zaune a kn 1sttr kujerar dake kusa da HAMMAD. "Tana gun me rainonta.." "Okay ihsan sarkin rigima..dr nahnah fa.." "Tanacan tanata fama da patients.." "Kai ai wannan weather daya chnza wlhy anyi ciwo sosai.. knsan allah yau harna gji da duba marasa lafiya ..shine nazauna cin abinci nace a barni znyi bacci.." "Aifa gaskia kam ciwuwwukane sunyi yawa sede fatan allah yasa mudace." "Ameen de" cewar jannarht..shikam HAMMAD tana mgna ido kawai yake binta dashi musammanma labbanta dasuke motsawa kmr na bbys gasu pink. Shikam yafi tunanin janbaki take sawa. Abincin tagama ci ta tashi tafita, tanufi nata office din domin tacigaba da aikinta. Mikewa itama anty jannarht tayi takoma kujerarta tacigaba da duba marasa lafia dukdade 3:pm yakamata tabar asibitin tanufi dutse amma yau a gajiye take. Shikam HAMMAD komawa yayi kn kujerar daze samu damar kallonta, sosai da sosai. Aiki takeyi shikuma, idanuwanshi na knta..har 4 yayi tayi sallah HAMMAD ma hk shinema yajata sallar tadawo tazauna suka cigaba da hira dukdade shi HAMMAD aikin kallonta, kawai yakeyi. Wajajen, 4: anwar nata jiranshi bedawoba kiranshi yayi a waya.. dagawa yayi se ynzuma yatuna dacewar motar anwar dince ashe yahau. "Ina jirnkafah..." "Am sorry ganinan zuwa.." katse wayr yy yakalli time taga 4: ma ta gota kadan. Mikewa yayi anty jannarht tace "anwar ne yakiraka kou ..." "Yeah zan wuce tnks.." "Tou black tnks 2.." tazuge bag dinta taciro kudi yan dubu dubu tamika mishi hadi dacewa "gashi kasa mai a car" Murmushi HAMMAD yayi shikam besan yaushe anty jannarh zata dena bashi kudiba tin tini hkn takeyi mishi wai yasha mai suda sukeda gidajen mai yafi a girka a garin kaduna. yace" inada kudifa anty.." "Aina sani inbaka amsaba zance ka raina ne.." tayi mgnr alamar bataji dadihba. Dubu dya yazara daga kudin yace "nacira 1k ya isheni tnks.." yasa kudin aljihu. Murmushi tayi tace "1k kawai..hmm take care bye ngd" Ido yazuba mata hk kawai yaji kmr kada yatafi.. "bye antys..ngd" yafada badan yasoba yafitou yaja motarshi yabar asibitin. Biyawa yayi ya dauki anwar. Anwar dinne yaja motar shikuma yazauna a passenger seat. Sun hau titin zuwa gida anwar ya kalleshi yace "ya ciwon kan.." Af shi yama mnta wai knshi na ciwo.. "alhmdllh" "Sowie blood..anbaka magunguna ne ko injection.." "Ko daya.." yy mgnr hadi da kwantarda seat dinshi yybaya. "Kmrya..i don't understand.." Bnza dashi HAMMAD yayi.. shikuma anwar bebi ta knshiba, yafara tunanin abinna HAMMAD harda iya shege. harsuka isa gida bawnda yakula wani. [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *IN SO CUTA NE* 18 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *HAQURI MAGANI NE* ❤️ Littafin ya kunshi tsantsar soyayya (true love) haquri sadaukarwa.. Story pruducer and directer SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼 (marubucyr Boyeyyen al'amari) Writing farhana fahad maman namlah✍🏼 *YAR MUTAN NIGER* Littafin na kudine game bukatar normal 300 VIP 600 trnsper kou card mtn ,08033368013 . Trnsper 0542703718 saadatu Abdullahi gtbank bank.inkin tura ki nunamin alama ta lambar dake sama. *ga masu bukatr cigaban littafin Bazan taba sanshi ba suyi rijister din in so cuta ne zasu samu littafin a saukake.* BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM FREE PAGE 18 Manager hashim ya isarwa da oganshi daddadan labari kmr yadda megadi yasanar dashi , farin ciki fall zuciyar alhaji mansur,, hashim yasawa ogannashi record din da yayi na baba me gadi sosai yasha dariya dominshi ma'abocin son mutanene musammanma masu barkwnci. Rnr yy kwanan farin ciki zuciuarshi fall da kaunarta yy baccih.allah allah yakeyi washegari yayi.. ** Juyi yakeyi kawai a kan gadonshi sam bacci ya gaza karasowa gareshi duk iya satar bacci yau kam ya gaza satarshi...anwar kam dake kwance a gefenshi yanata sharbar baccinshi hnklinshi kwance. Akwai dan haske a dakin kadan , idanuwa yazubawa saman silin kai kace wani abu yake nazarta a game da silin din. Shikam yagaza gane meke neman samunshine damuwa fall rnshi amma inza'a tsareshi koda za'asa mishi wuqane baze iya fadin takamaimai meke damunshiba...anwar daketa baccinshi yazo juyawa idanuwanshi suka bude a knshi yna kwance yasan ba bacci yakeyiba kuma yna tunanin be rintsaba mikewa zaune yy dan tabbatr da tunaninshi .. .."blood.." anwar yakira sunanshi be amsaba .."blood..!" Yakara kira a karo na biyu. Firgigit yajuyo da idanuwanshi yasaukesu a kn anwar din .. "Blood meyesa bakayi bacciba.." Cikin sanyin murya yace "banajine.." Da mamaki anwar yace "banganeba..bakada lafia ne.." "I think.." "bakamasan kou bakada lafiarba..you are not serious" "kwanta kyi baccinka pls.."yy mgnr cike da kosawa.. "Yaza ayi inyi bacci bacin ina ganinka a cikin damuwa..wlhy a fuskarka akwai damuwa kwana biyunnan ina lura dakai blood pls kagayamin meke damunka.." "Bakomi kawaide kmr ciwon kaine.." " kmryaya kenan karasa meke damunkama..kaje asibiti nace mka ka amshi mgni kace min nop nace ka amshi injection ne kacemin nop..kou ansa maka drib ne.." "A'ah..." cewar HAMMAD cike da dmwa yake bashi amsar. Jim anwar yayi kna yace "pls ka gayamin taka mai mai meke damunka haba HAMMAD ..." Dogon numfashi yasauke yace "ba abinda yake damuna.." "ka tabbata kuwa.." "Yeah maybede ciwon kirjinane ze tashi.." "Kasha mgni .. kasan rashin walwalarka yana damuna.." "Zansha Tnks..Tnks for the care blood.." yayi mgnr hadi da mikewa ji ykeyi knshi na juyawa.."ina zakaje.." "Inaso inyi alwalane inyi sallah.." yy mgnr yana shigewa toilet din. Cike da tausayawa anwar yabishi da ido ikon allah kenan..komawa anwar din yy ya kwanta domin a gajiye yake bajimawa bacci ya kwasheshi. Alwala yayi yadawo yashimfida dadduma yashiga aikin nafilfili a kn allah ya yaye mishi damuwarshi..A kn daddumar bacci ya kwasheshi,. se 7:am yayi sallar asubahi. Bega anwarba yasan yywanka yna bnkarensu kasancewar a bangaren su HAMMAD din suka kwana. Shiryawa yayi cikin kananun kaya sun matukar amsar jikinshi. Saukowa yayi kasan se kamshinshi ke tashi knshi babu hula sumar knshi ya kwanta luf luf kmr balarabe. Seyau nakara kare mishi kallo gaskia HAMMAD dogone na gaske ashe duk ada kallon tsoro nakeyi mishi. Fitowa yy harabar gidan kai tsaye bngarensu anwar yanufa a falo yaganshi a kn dining area yy wanka sanye yake da kananan kaya shima. mommy na zaune a kusa dashi yanashan tea and egg and bread itakuma mommy tana janshi da hira. In HAMMAD yana ganinsu hk shaawa suke bashi yakance a zuciuarshi mommynsu anwar ba kmr mommah ba ita takan zauna da Yaranta domin tasan matsalarsu dubade kullum mommy inta tashi sallar asubahi bata komawa bacci harse taga ta sallami iyalenta duka..ba kmr mommah ba ita data haifi yaronta ta mikashi gun masu aiki kenan batasan komi na yarantaba sede son kawai shima ba kowani lokaciba jefi jefi. Shi HAMMAD tinda yafara zuwa aikinnan se yy 2days be gntaba kasancewar da 4;pm yayi zata shiga part dinta ta kulle tace batason damuwa se aukin yan aiki kmr me masu aikinta sunkai 20, kou daddy inyanada bukatrta tou sede da daddare ya lallabo yazo gunta zuwa asubahi, yakoma bngarenshi amma a hk daddy sonta yakeyi kmr ya mace..lamarin mommah da gyara sosai gashi babu meyi mata gyaran domin a tsaye take kmr nonon maza. Itakam mommy kullum tana side din daddy inhar itace da girki tou bata barin mijinta cikin kadaici. Sannan masu aikinta biyune tal masu gyara mata gida don girkinta ita takeyin abinta. Tsugunnawa yayi yace "mommy ina kwana.." Da fara'arta tace "lafia lau hammad sekazo kyi join nashi kuyi breakfast.." Mikewa yy ya zauna, a kn daya daga kujerun dining din yace "bnajin yunwa mommy.." "Kyi bkfst ne ."tyi tmbyr cike da kulawa. "Nop se anjuma.." "Okay ..."tce tna Murmushi a hnkli tana nazartarshi. Anwar de na binshi da ido .. Hammad din shima kallonshi yakeyi " mlm kna ganina ina bacci asubahi yy memakon, katasheni kaki.." "Nagaa bakayi bacci bne sosai shiyasa.." "Meya hanashi bacci.."cewar mommy Cike d kulawa. Anwar yace "yakwanane yana sallarh.." "Okay..ai yayi kyau"tyi mgnr idanuwanta na kn HAMMAD. Cikin lokaci kankani tagane akwai damuwa a tattare dashi.amma setayi shiru bata tambayi dalilin hknba. Anwar yagama.. mommy tayi musu adduarh dawowa lafia. sukafitou harabar gidan anwar ya kalli HAMMAD yace "wai yauma babu car key hannunka.." Daga mishi kai HAMMAD yy alamar eh.."mtws waini driva dinkane.." Murmushi HAMMAD yayi yce "A man kuma dan uwana ba.." Dukkaninsu sukayi dariya shiga motar sukayi kusan a tare Anwr yyima motar key sukabar harabar gidan.. saura befi 5mnt su karasaba HAMMAD dake kwnce a kn kujerar yayi zumbur yatashi zaune ya kalli Anwr da hnklinshi ke kn tukin yce "blood pls mukoma nayi mantuwa..a aljihu kyana na jiya nasan kuma me gyaramin daki inyazo zeka kyn a washing machine ne ya wanke.." "What..mukoma gida wai.." "A pls." HAMMAD yna wani marairaicewa. "Habade byn befi 5mnt ba mukarasa zakace wani mukoma.." "Pls blood ...dan Allah." Yy mgnr cikin kankan da kai. Danjuyowa anwar yayi ya kalleshi yaga babu alamar wasa a tare dashi kna ya maida hnklinshi kn juya motar zuwa gida amma rnshi a matukar bace yake. A bakin get yatsaya HAMMAD yafita .. Ido anwar ybishi dashi zuciyarshi fall tunani tunani.. Be jimaba yadawo.. anwar ya kalleshi yaga hannunshi ba komi inba kudiba yace"ina abinda yadawo damu.."yy mgnr yanayima motar key sukabar gun. Dubu dayan dake hannunshi yanuna mishi.. "Wai kana nufin 1k kazo dauka a gida kawai..duk Kabi Kawani damu kamar ka manta billions.." anwar yy mgnr cike da kulewa. "A sorry.." cewar HAMMAD. "Mtwsss daman a kan 1k kasani nadawo gida ..tou kou a car dinnan munada kudi kuma kasani..wlhy daga ynzu inde muna car baka isaba mun isa inda zamujeba inde nike driving kace wai inkoma kayi mntuwa..Allah kayi kadan" A kufle yke mgnr. "Am sorry.." yace cikin sanyin murya hadi da manna kudinnan daya dauko a fuskarshi, kamshin, turarentane kawai ke tashi a kn kudin wni irin shaka yakema kamshin dake jikin kudin..nan da nan wani irin sanyi yaziyarci gobibin jikinshi har zuwa cikin zuciyarshi.. Anwar kam ynayi yana satar kallonshi gaskia yafi tunanin akwai shafar jinnu a jikin HAMMAD..shifa gaskia inyace bayajin haushin HAMMAD a ynzu wlhy yayi karya gaba daya haushi yake bashi. Koda suka isa officedin HAMMAD be tsinana aikin komiba se aikin sinsinar kudinnan.. nace aiki yasamu gwari. ** Zaune take a office dinta tana gudanar da aikinta a natse.. 4:pm tayi bataga zuwanshiba hk kawai taji takosa yazo koudan yana debe mata kewa sometimes intana aiki suna hira tanajin dadin hkn. ** 4;10pm after sundawo daga masallaci. anwar ne tsaye a knshi idanuwanshi a rufe suke da kudin a saman fuskarshi, "Blood.." anwar yakira sunanshi..hannu yakai yacire kudin dake fuskarshi yasauke idanuwanshi a kn anwar din dake tsaye. Ido yabi anwar din dashi yace "yauwa dmn ynzu znzo office dinka..kabani car key dinka.." "Ina zakaje.." "A.A.waziris special hospital .." "Yin me.." "Inaso inje inga anty jannarht ne.." "Mtwsss..kullum anty jannarht ..yau baka tsinana aikin komiba se isknci.." Ido HAMMAD yabishi, dashi yace "nide zaka bni car key kou kuwa.." "Ynzufa 4:pm ne ..Nifa gida znje..wai kacima abinci kuwa.." "Nop..innaje gun anty jannarht znci..Pls kabani car key din seku koma a car din annur.." (shima da ne Ga A.A.waziris family) Ido anwar yabishi dashi hadi da mika mishi car key din beda yadda zeyi.. kamayi haquri da wani banza ballantana naka, naka naka ne koda dilan wi wi ne. Amsar key din HAMMAD yy yace "tnks blood.." yy mgnr yana fura dubu dayarnan a aljihunshi.ya kwashe wayoyinshi a tare suka fitou da anwar, HAMMAD yashiga motar yymata key yabar ma'ikatar . Anwarma yashiga motar annur sukabar maaikatar suka nufa gida. Kouda ya isa asibitin direct office dinta yanufa buh ita kawai yakeda mararin gani. Tana zaune a kn kujerarta tana tattaba system dinta domin 4:pm tagama duba marasa lafiyar. Tagaji sosai. Shigowa yayi da sallama a bakinshi. Dagowa tayi tareda amsa sallamar, tashi, fuskarta dauke da fara'arh.. Idanuwanshi nasauka a kn kyakyawar fuskarta wani irin sanyi yaji a zuciyarshi lumshe idanuwanshi yayi ya budesu tarr a knta ya jingina bayanshi da kofar..still idanuwanshi na kanta..yarasa dalilin abinda yakeji a knta yanade da tabbacin tausayintane yakeji na rashin aure da batayiba har ynzu shiyasa, yakejin duk wadansu abubuwa dayakeji a knta. "Su black..nasha bazakazoba ai yau.." tyi mgnr idanuwanta naknshi. Girgiza kai yayi batare daya bude bakiba yy mgnaba. Amma idaniyanshi na knta. "Toufa su black yau azumin mgna akeyi..karaso mana tou." Karasowa yy yazauna a hnkli yace "anty ina wuni.." "Lafia lau black dina..yau bakazoba dawuri nasha bazaka zoba ai..aikine yayi mka yawa ko.." Bakinta kawai yakebi da kallo yace "yeah.." Tashi tayi tadauko mishi ruwa da hollandia a frij me sanyi takawo mishi hadi da bude hollandia din tasa mishi a glass cup. Komawa tayi tazauna . Dauka yy yadan kurba damanyau besawa cikinshi komiba. Kura mishi ido tayi hadi da dan nazartarshi tace "black.." "Naam.."dman idanuwanshi na knta da cup din hollandia din a hannunshi. "Wani abu na damunka..buh ka canza seka rinka shiru shiru kmr ba black dinaba dana sani.." Murmushi yy jin muryarta yakeyi kmr busar sarewa a kunnuwanshi. "Bakomi.." Mikewa tsaye tayi ta zagayo tazauna a kn table tce "a'ah black bnsankaba da karya pls gayamin meke damunka.. plss kaji black dina.." [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *IN SO CUTA NE* 20 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *HAQURI MAGANI NE* ❤️ Littafin ya kunshi soyayya haquri sadaukarwa.. Story pruducer and directer SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼 (marubucyr Boyeyyen al'amari) Writing farhana fahad maman namlah✍🏼 *YAR MUTAN NIGER* Littafin na kudine game bukatar normal 300 VIP 600 trnsper kou card mtn ,08033368013 . Trnsper 0542703718 saadatu Abdullahi gtbank bank.inkin tura ki nunamin alama ta lambar dake sama. *ga masu bukatr cigaban littafin Bazan taba sanshi ba suyi rijister din in so cuta ne zasu samu littafin a saukake.* Jinjina ga hassan 80k ngd allah yabar zaman tare. BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM FREE PAGE 20 Tafe take a hnkli kou ina da Hasken lantarki kai kace ranace.. Dai dai ta isa kofar sttin room din taji gabanta na tsananta bugu hannu takai zata bude kofar dan tsayawa tayi, tayi jim kna ta danna kai ciki da sallahma kou ina ya tsaru komi yaji irinna masu hannu da shuni, tsaye yake tinda yashigo be zaunaba ya juya baya yayin da idanuwanshi ke kn katon picture dinta dake falo tsaye take tana sanye da atamfa tayi matukar kyau ainun tana murmushi se dyn kuma ita da ummihne. "Assalamu alaykum.." tyi sallar cikin sanyin murya. Sallamar tatace tadawo dashi daga duniyar kallon picture dinta daya afka. Juyowa yayi tareda amsa sallamar tata yana kare mata kallo. Dan satar kallonshi tayi hk kawai taga ya burgeta koudanshi babbane oho.. "Barka da zuwa.." cewar anty jannarht itama tana tsaye kallonshi takeyi kmr ta taba ganinshi. Murmushi yasaki yace "barkankide hajiya Jannarht.." Batayi mamakin jin sunanta radauba a kn harshenshi but fuskarshi nayi mata kama da wanda ta taba sani koude yayane wannan bashine first time din data fara ganinshiba. "Bismillah kazauna mana.." tyi mgnr ita tna zama. "Okay ranki ya dade daman umarninki nake jira.." yy mgnr yana zama sanye yake da danyar shadda kalar sararin samaniya knshi sanye da hula me tsananin kyau. "Ina wuni.." "Lafia lau munsameku lafiya kou.." cewar alhaji mansu idanuwanshi nakn kallonta. "Lafialau.." Gyara zama yaya yace "nasan baki sanniba ni sunana mansur abdulkhadir kurawa..ni haifaffen dan kano ne a kurawa anan nataso ammande A ynzu bncika zamaba a kasar ksncewar harkokina suna wajene ..na gankine jiya a super market kuma nyi bincike a knki ..tinda nagnki nagaza natsuwa a gaskia kinyimin, inasonkine da aure..inhar kin amince banason abun yadau lokaci me tsawo.." Se ynzu ta tuna inda ta taba ganin face dinshi ashe jiyane. Tinda yafara mgnr idanuwanta ke kasa tana wasa da zoben dake yatsanta... dai dai sahura tashigo da sallama hannunta rike da trea me dauke da ruwan roba da kyn marmari ta gaisheshi ya amsa cikeda sakewa ajiye trea din tayi tajuya zatabar falon yaciro kudi yan dubu dubu bandir daya yabata adade taki amsa seda yayi da kyar ta amsa tyi mishi godia tabar falon. Ruwan yakai hannu yadauka yasha kadan ya ajiye. Idanuwanshi na knta be kara tabbtr dacewar itadin me kyau bace se yau. Murmushi yyi don dagani yarinyar akwaita da alkunya. "Kinyi shiru beauty.. ke nke saurare .." Murmushi tayi tace "tou nagode sosai da soyayya..amma se nke ganin kmr kyi shigar sauri a soyayya batare dakasan koni waceceba.." Murmushi yayi yace "shi so baruwanshi da wannan inasonki nide kawai I know keba yarinya bace haka nima ba yaro bane already duk munsan inda keyi mana ciwo kouba hkba.." Daga kai tayi ..yacigaba da mgna "tou mashaallahu ..nide nagnki inasonki ko wacece ke hk nagnki inasonki, infect mani bndamuba da nsan ko wacece keba..already de antabbtrmin dakedin me tarbiyace..tou Alhmdllh inafatar zakiyi accepting dina.." tsagaitawa yayi da mgna danjin ta bakinta. Murmushi tayi kawai knta na kasa.. "Yauwa sannan inada mata amma allah bebamu haihuwaba..bnsaniba ko kwan nawa yana garekine.." yy mgnr yana Murmushi. Murmushi tayi itama dataji yace ynada mata dukse tji gbnta ya yanke ya fadi allah tashiga ambato.. "Jannarh.." yakira sunanta, cikin tattausan lafazi. "Naam " ta amsa still knta na kasa... yace "zaki iya auren me mata.." A hnkli tafara mgna "tou zande iya cewa kabani lokaci inyi shawara .." Jim yayi yace "tou hknma yayi ngd allah de yasa kiji tausayina.." yy mgnr yna marairaicewa. Hira yashiga yimata a knshi ynayi yna satar kallon time zuwa 9:pm yatafi har bakin car tarakoshi ya dauki atm dinta data wurgar yabata da mamaki ta amsa yabata labarin yadda akayi yasamu atm din..amsa tyi hadi damasa godiya cike da kewarta yatafi byn ya amshi contact dinta. A falon kasa taga sahura tace "sahura ina janan.." "Tayi bacci tin tini anty.." "Kice yau da hira.." tyi mgnr tana hayewa upstairs din dan tanada tabbacin ummih na sama. A falo tasameta hannunta rike da carbi tanata lazimi karasowa tayi tazauna a kn kushin ummih ta kalleta tace "hope yayi miki.." Murmushi tayi tace "kai ummih ..uhm a farkode yymin ammanfa ynada mata.." Ummih tazubo mata ido batare datayi mgnaba.. "Ummih kinyi shiru.." "Mezance miki tindadeke bazakiyiwa knki fadaba, a shekarunki kinfison kiyita zama babu aure wannan yazo kice beyi mikiba wancan yazo kince bakisonshi gobefa babu wanda zezo Allah kinji nagaya miki.." Shagwabe face tayi tace "ummih nifa bnce bnsonshiba kawaide nacene se nayi shawara.." Jim ummih tayi tace "sekinyi shawara kmrya..ke a ynzu so kikeyi kisamu dan 50yrs kuma mara mata ..kou haushima bakyaji na yadda gida suke danganta laifin kinyin aurenki gareni..hkn dadih yakeyi miki kiyi tunani da knki kiyiwa knki kiyamul laini kiyi aurenki ki huta nima se hnklina ya kwanta.." Nazarin kalamanta tayi tace "tou ummihna tnks kirinkamin adduarh nide allah yazabamin abinda yafi xama alkhairi,.." "Baki ganni da carbiba..ai kullum cikin miki adduarh nakeyi mamana..nide jikina yana bani shine alkhairinki wannan bawon allahn.." ummih tyi mgnr fuskarta da alamar tabbatrwa. Murmushi Jannarht tayi tace "tou ummihna abinda kikeso shi nakeso..kinga jiya ashe a super market dinnan yaganni harma atm dina yafadi kingnshima yadaukarmin.." takarashe mgnr tana nuna mata atm din hannunta. "Kinga mutumin arziki..insha allahu shine kwanciyr hnklinki kadaki damu kinji mama Ni gabaki daya dukda bngnshiba nide nji ya kwantamin.."cewar ummih. "Hmmm ummihna kenan..tinda kinasonshi aishikenan .." "Yauwa uwata gaya mishi kawai kin amsheshi .." Dariya jannarht din tayi tace "kai ummih nga dukkin matsune.." "Dolene ai..yar kirkina zatayi aure.." cewar ummih tana yar dariya. "Okay ummih..ammande kinsan meye.." "Aah sekin fada.." "Wlhy ina cikeda fargaba.." cewar jannarht. "Ummih inajin tsoron yasan ni wacece se ina ganin kmr baze aureniba.." cewar jannarht cikeda sarewa tyi mgnr. Ummih tace "kingaya mishin ke wacece dinne.." "No...dade naso gaya mishi yace A'ah besonji tindade yasanni macece me tarbiya kawai shine abinda yakeso.." "Okay Alhmdllh..kai gskia ynada hnkli kam inkun gama daidaitawa se in isarda mgnr ga alhaji khasim kou.." "Tou swry .." tyi mgnr tana langabar da knta gefe. Ummih de tabi diyar tata da kallo zuciyarta cike da sake sake. ** Shigowa anwar yayi yasameshi a wannan halin shide yariga yayiwa knshi promise baze kara tambyrshi meke damunsaba tinda ya tambayeshi yaki yagaya mishi.. wucewa bathroom dinshi yayi , yayi wanka yasa kyn bacci yakoma falo yaciga da kallonshi, ummih dake zaune ta kalleshi tace "ina HAMMAD din..kou yy baccine.." "Aah .." cewar anwar yna maida hnklinshi kn tv. Sabree dake zaune kusa da mommy tace "yah anwar nifa se nke ganin duk yah HAMMAD ya chnza kwana biyu kwata kwata beson zama cikinmu ayi hira sede kullum yna daki.." Mommy tace "nima dazu da anwar din yadawo daga aiki nayi mishi tmbyrnan amma yacemin shima ya tmbyeshi yace bakomi.." "Okay..." cewar Sabreen. Anwar yace "na tambayeshi nima yacemin babu komi kilande miskilancinne ya motsa mishi.." cewar anwar. Mommy tace "tou allah ya kyauta.." "Ameen.." cewar sabreen da anwar.. Da daddarema beyi bacciba yanata aikin tunani tunani se wajajen asubahi baccin ya kwasheshi, shide anwar bebi ta kanshiba a bngaren hammad hkn yy mishi dadih domin ko mgna bewani yawansonyi. Jannarh ma hk ta kwana da tunani tunani a kn alhaji mansur.. Washegari Anwr yariga HAMMAD fita. shi HAMMAD se wajajen 10:am ya tashi a bacci yashirya wajajen 11:pm yabar gidan kou ta kn mommah be biba don yasan cike take dashi a kn kwanan da yayi gidansu anwar. Mommy ma be gntaba tana dakinta tana bacci domin inta sallami iyalenta komawa takeyi ta kwanta. Motarshi yahau yabar gidan beyi tunanin zuwa gun aikiba direct a.A.waziri special hospital yanufa idanuwanshi ita kawai sukeda mararin gani... zaune take a office dinta tana duba pesion...seda yadauki permission dataji shine tace yashigo direct dayaga tana tareda pesion yawuce yazauna a kn kujerar dake nesa dasu ta yadda zesamu dmr kallonta yadda rnshi keso..tinda yashigo yadaura idanuwanshi a knta yji wani sanyi na ziyartar zuciyrshi ji yy duk dmwrshi ta gushe,,.. Dan satar kallonshi tayi tasakar mishi Murmushi shima murmushi ya mayar mata idanuwanshi tar a knta.. Se wajajen 12:pm tasamu masu ganin doctor din suka tsagaita.. mikewa tyi ta nufo inda yake tace "black how farh.." tyi mgnr tana karasowa, tazauna kan kujerar kusa dashi..Murmushi yayi idanunshi na knta yace "gud morning anty jannarht.." "Morning kuma black..12:pm fa yayi afternoon de kou..yakake.." "Lafia lau anty jannarht.." "Ya Mommah.." "Alhmdllh.." "Yau tinda wuri kazo gun antynnaka kou.." tyi mgnr tana smiling. "Yeah..I missn you kmr bngniba jia nkeji.." Murmushi tayi tace "su black...ynzu bazakaje nka office din bane.." "Yeah.." "Why.." "Bnajin zuwa yau.." Cikeda zolaya tace "kazama lazy baka biyu antynkaba.." Murmushi yayi yace "uhm mutum yyita aiki kmr computer..ni ynzuma bnajin dadin aikinne kwata kwata.." Murmushi tayi tace "nace mka knada dmwa kacemin A'ah..kou bnkai ka gayamin bne.." "Aah ..kinsan meye antyna.." "A'ah seka fada..kafinnande kayi breakfast? Girgiza kai yayi tce "lah knason ulcer ya kamakane.."tyi mgnr tana mikewa ta hado mishi tea dmn tnada kyn tea a office din hada mishi tayi me kauri takawo mishi ya amsa ..tazuba mishi superghetti jelop da farfesun naman kaza a sama . Takawo mishi gabanshi kallon abincin kawai ykeyi da tea din dake hannunshi ..ya kalleta takoma mazauninta tazauna tace "kaci mna.." "Bazan iyaba.." yy mgnr yana marairaicewa. "Meyasa..'" "Kiyi feeding dina pls.." Murmushi tyi tace "ummih tyi feeding dina nikuma inyi feeding dinka.." Yace "pls badan halinaba.." Yar dariya tayi tace "aa halinnaka ma ai babu bad black dina.." tasowa tayi tazauna a kn canter table tadaura abincin a kn cinyarta tashiga feeding dinshi..tana feeding dinshi tana bashi labari shi sam be fahimtar me take cewa shide kawai fuskarta yakebi da kallo datayi close to him se yaji kamshinta kmr a jikinshi duk duniya bega tularen dayakai nata dadihba.. lomar abincin tabashi yaki amsa "Na koshi.." "Kadanfa kaci..Haba black dina ci mana .ci mana black kji black din anty jannarht .."tyi mgnr cikin wasa amsa yy yaci daga hk yace ya koshi shi ko ganinta yayi se yji duk duniyrnan beda wata saurn dmwa. Kwashe komi tayi tamaidashi mazauninshi tadawo tazauna tace "yauwa inajinka.." "Damefa.." "Au hrka mnta..dakacemin nasan meye ..mlm katuna .." Yace "Ayyah kinga nama mnce mezance ..." "Kai black ka gyamin mna pls.." tyi mgnr tana marairaicewa. Kallonta yakeyi besonko kyaftawa.."sowie inna tina zangaya maka.." Murmushi tayi tace "tou...ni zanyi mka albishiri.." "Okay name.." Murmushi tayi ta kwashe labarin tsakaninta da mansur tabashi ... Shin murna zeyi komi..harga zuciyrshi beyi farin cikiba ammande a fili yace "tou Alhmdllh..ammanke kinasonshi.." "Tou gani nande nadesan kawai ya burgeni..Amma kabani shawara yaka gani.." "Allah yazaba abinda shine alkhairi insha allahu zantayaki adduarh.." "Tnks my black.." Nan suka cigaba da hirarasu shide HAMMAD dukse yji jikinshi yy week.. Rnr a nan ya wuni yna kallonta tana aikinta se 6:pm yabar asibitin itama tawuce gida.. Seda yashiga motar yaduba phone dinshi yga miss call din anwar kusan 5 miss call kai tsaye gida ya nufa. yna wanka yji shigowar anwar..fitowa yy kugunshi daureda towel da karami a hannunshi yana goge knshi.. Anwar dake zaune a kn bed da wayrshi a hannunshi dagowa yy ya kalleshi yace "naduba office dinka bngnkaba akacemin bkzoba why..nkiraka bkyi picking ba nadawo gida still nga bknan.." "Blood nadan gjine shiyasa yau na huta..." Jim anwar yayi yace "gajia kuma kwata kwata yaushe muka fara aikin dazakace kagaji.." "Nide nce mka ngjine pls ka brni.." Tsuki anwar yayi yace "Allah tin wuri kadawo normal in jinnu ne ke dmnka kyi mgna a samo mgna mgni.." "Mtwss Allah yarabani daganin jinnu sede kagansu can.." cewar HAMMAD ya isa bakin wardrobe dinshi yadauko kaya marasa nauyi yasaka.. Tsuki shima anwar din yy yajuya mishi bya dmn chart ykeyi yacigaba da kynshi. ** Tini Jannarht ta nunawa alhaji mansur tyi accepting dinshi aiko nan ya fara nuna mata ruwan love kullum se sunyi waya yna bata kulawa a nata bngrenma babu laifi.. ** HAMMAD kam komi se kara tabarbare mishi yakeyi yama dena zuwa gun aiki kwata kwata kullum yna gun anty jannarht inba ita ygniba kwata kwata be ganewa ruhinshi da gangar jikinshi. Anty jannarht tazama madubin rayuwarshi. alhaji mansur yazo yagaida ummih sosai taji zucyrta ta natsu dashi sha tara ta arziki mansur yayi mata ...tini ummih tasanarma da abih yaji dadih sosai yayin da yayi Fatan alkhairi. ** "Mama rabi wai har ynzu bnji wani lbriba a kn mgnrmu ta kwanakiba..nifa hrynzu inasonshi Wlhy jiya da mukaje gidansu dana gnshi nji dmn ace na mallakeshi.." jawaheer dake kwance a kn cinyar mama rabi a falonsu take mgnr cikeda sangrta. "Haba mamana bani nace miki kada ki damuba..ai knsan mgnrnan seda siyasa zata fito dole kuma sena shirya a kn yaronnan uban yan taurin kn..daman tini nagama da uwar tasu." Cewar mama rabi. "Wlhy mama dukna kosa.." " karki damu nifa nce miki mgnrnan angama.. ai mutuwace kadai zata hanaki shiga waziris family.." Wani irin kayataccen Murmushi jawaheer tayi harta hngo yadda zata rinka fafah a cikin frnds dinta tab ai har takunta seya chnza.. Mama rabi ma in hknya kasance setafi kowa farin ciki ai kowa rai yayiwa dadih barin meshine.. kou ita zainab datake auren dan family din bawani dadih takejiba hasalima hassadar hkn takeyi itafa bata kiba ace ita take bawa zainab zanin dazata daura wa gindinta amma hkn beyuba ance hassada game rabo taki..kujifa uwa daya uba dya kenan allah yasa mudace. ** Abufa yakici yaki cinyawa hammad kullum abu kara gaba ykeyi har daddynshi ya fahimci hkn yakirashi ya tambayeshi meke damunshi yace bkm kawaide beji dadih bne amma da sauki daddy yace yaje asibiti yace eh daddy yayi masa ftn samun lafia.. Hatta mommah ta fahimci ramar da yayi wata rna takirashi ta tambayeshi meke dmunshi yace zazzabine cikeda son dannata tace "tashi inkaika hospital ramar tyi yawa kmr ba my son ba.." Murmushi yayi yace "nje tnks Mommah.." tyi mishi fatan samun sauki. Mommyn anwar kam tin tini ita tafara tmbyrshi a kn meke dmnshi yce bkm..dole tabarshi tazubawa sarautr Allah ido.. Anwar kam shi bemasan mezeceba a lamarin HAMMAD duk yabi yazama kmr ba handsome ba kuma me ilmi.. HAMMAD tini yadena zuwa aiki kullum yna tareda anty jannarht inba ita tabashi abinciba bya iyaci ..tafi kowa fahimtr ynada dmwa saboda tre da ita dashi suke yini kullum seta tmbyeshi amsar dyace bakomi.. HAMMAD fah harya koma bin Anty jannarht har gida se after isha'i yadawo gidansu,..ummih de tana ganin ikon Allah ita in a son samuntanema kou kaunar ganin HAMMAD batayi inta hnshi yna tada mata da wani bakin ciki na uwarshi daya dade a rnta..tasamu jannarht tyi mata mgna a kn batason tarayyarta da hammad anty jannarht tabata hkri tace insha allahu zatayi kokarin zamewa daga gareshi ummih tace "better.." Anwar de nashi ido duk a tunaninshi shakuwarne yayi tsanani har HAMMAD yake bin anty jannarht gida. Inba anty jannarht HAMMAD ygniba beda natsuwa beda hnkli inya gntane hnklinshi ke dawowa gareshi ..yy soyayya amma besan hk zafinta yakeba yessss se ynzu ya tabbtr dacewa SO CUTA NE...baya iya bacci se yaji muryarta inhar beji muryartaba baya rintsawa sede yatashi zaune yayi zugum yayita kallon hotunanta dake wayrshi wanda ya dauketa a sace batare data ganeba ..anwar de be taba tabbtr dacewa ana kwana da kwanakiba ba ayi bacciba se a kn HAMMAD.. Jannarht kuwa in zata amsa wayar HAMMAD sede in ummih tana falo ta lallaba taje bedroom suyi wayr kou intana bedroom ita takoma falo..tanata kokarin ta janye jikinta daga gareshi ammashi bemasan tanayiba. Soyayya tsakanin alhaji mansur da jannarht kam tini ta bunkasa domin jannarht tasanarwa da alhaji mansur wacece ita tinda mgnace ta aure ai babu wani boye boye.. mansu yace bkm shi yace ynaso a hkn shide beda matsala ...se jannarht taji tkara sonshi but be nuna kyamarshiba a knta dukda ita knta batasan wacece itaba...tini mansur yatura mnyan mutane suka nema mishi aurenta a gidansu na marayu aka bashi yabiya kudin gaisuwa million daya se kyn sa rna harda motoci guda biyu harkarde babu krnta manyane na gaske bna wasaba. Kudin sadaki dubu dari biyar..da million hamsin suka kawo alhaji khasim yace A'ah sadaki kada yayi yawa albrkar ake nema..suka amshi 5 hundred naira.akasa rnr biki nan da 2 month. alhaji mansu ji ykeyi kmr anyi mishi bushara da aljannarh. Itakam mandiyar amadadin taji farin cikin hkn amma ta tsinci knta da akasin hkn..yan gun aikinsu sun tayata Murnar hkn sosai .. Ummih kam tsabar farin ciki kmr tazuba ruwa a qasa tasha saboda dadihn auren diyarta yakusan zuwa. HAMMAD kam da anty jannarht tagaya mishi a fili yayi mata allah yasa alkhairi amma a zuciyrshi abunna cinshi inside. Rnr wuni yy beda lafia azababben ciwon kai kmr ze cire ...anwar shiya dagashi yabashi mgni domin yace zekaishi asibiti yace "aah.." tsoron lamarin anwar yashigayi ... ** Turo kofar falonnata tayi da sallamah dauke a bakinta.. zaune take a kn daya daga cikin mnyan kujerun dake falon hannunta rike da remote tana kallo katon tvnta ..binta tayi da ido sanye take da riga da wando sun kame jikinta gam surarta ta bayyana dyke tnada kira me kyau kanta sanye da hula wadda tafito da sumar gaban goshinta..harshenta ta fiddo dashi ta lashi lebenta na kasa tace "A'ah nasreen ashe kece..karaso..karaso kizauna.." Karasowa tyi ta zauna hannunta rike da leda black tace "anty Safara'u ina wuni ..." "Lafiya lau nasreen ya mommah..bari inkira salah takawo miki abinsha kou.." "Aah ngd anty..mommah takira wayrki a kashe shine tace inkawo miki wannan sakon.." tyi mgnr hadi da mikewa takaraso gabanta domin tabata ledar.. "okay allah sarki ynzu natashi daga baccine dazan kwanta nakashe wayar.." hannu takai ta amsa hadi da dan rike hannunta wani iri taji "sssshhhh..!" Ta fada kallonta nasreen tayi tace "Lafia anty.." Batasan abunya bayyanaba cikin sauri tace "gun amsar abunne nadan bige hannuna.." "Ayyah sowie anty.." tyi mgnr tana mika mata ledar.."kicema Mommah nagode inna kunna wayata zamuyi waya.." "Okay.."tace hadi da juyawa zatabar falon Safara'u tabi duwaiwuknta da kallo. "Nasreen ..." anty Safara'u takira sunanta..hartakai bakin kofa tajuyo tace "na 'am.." "Dawo mna.." dawowa nasreen tayi anty Safara'u tace "kijirani ina zuwa.." mikewa tyi ta haye upstairs din itade nasreen na binta da ido... ba jimawa tadawo hannunta rike da kudi yan bandir din yan dubu dubu da wayrta a daya hannunta karasowa tyi tagnta a tsaye tace "A'ah baki zaunaba.." Nasreen tace "bkm anty.." Mika mata kudin tyi bandir din yan dubu dubu bndir daya dubu dari..amsa Nasreen tyi don a tunaninta ko mommah zata kaimawa. "Kise kyn make up knji me kyau.." Cikin rashin fahimta nasreen tace "kin bani.." Daga mata kai anty Safara'u tayi alamar eh.. "Nagode anty..ammade mommah zata gani kuma bata bani kudi inta ganni da ko 1k ne seta tambayeni ina nasamu..bata bni kudi sede infada abu tasiyomin.." Jimm anty Safara'u tayi tace "okay kinada account.." Nasreen tace "A.." "Okay bni lmbarki se muyi mgna kituromin account intura miki kinga sekiyi amfani dashi batare data saniba.." tyi mgnr tana miko mata wayrta kirar I iPhone. Amsa Nasreen tyi domin tini tayrda da shawarar anty Safara'u din..number dinta tasa mata amsa anty Safara'u tayi hadi dayin seven tace"natura miki da hy ta text inkinje zaki gani seki turomin da account dinki in tura miki dubu dari uku inya kare kiyimin mgna knji..amma kada kibari mommah tasani.." Tou nasreen tace mata hadi dayi mata godiya ta mika mata 100k din tabar falon wani irin shu"umin Murmushi Safara'u tyi a fili tace "shikenan..saura kiris jifar yara.." komawa tayi tazauna kn kujerar tana wani shu"umin smiling.. Nasreen kuwa dmn tanada abinda takeson tyi da kudi mommah bata barinta .. koda daddyne yabata se mommah tace mezatayi da kudi seta amshe wai duk saboda kadata lalace. ** Kwananshi biyu kenan be sanyata a idanuwanshiba beji daga garetaba inta kirashi baya dauka so yakeyi ya yakice ta a ziciyarshi abun yaki yuwwah yayi sallah yayi adduarh amma kmr ana kara mishi wutar soyayyrtane a zuciyrshi..yna bngarenshi bayaci bayasha anwar yayi yayi dashi yaci wani abu amma yaki..wani lokacin anwar yace ze gayawa mommah da daddy HAMMAD yace A'ah kowa aka gayamawa beda mgnin damuwarshi allahne mgnin damuwarshi.. Yauma kmr kullum anwar beje aikiba yazauna yatasashi a gaba duk yabi ya jeme yayi wata muguwar rma kmr bashiba anwar shiknshi abunna damunshi kullum seya tambayeshi dmwrshi yace bkm. Blood.." Anwar yakira sunanshi a hnkli. Ido HAMMAD dake kwance a kn bed yabishi dashi shi kuma anwar yna zaune a kn dower din bed din. "Blood wannan shine karshe dazan tambayeka dmwarka inhr bka gayaminba zan hkra zan fita rywarka zan brka tinda zama dani be amfana mka komiba..kna kwance ciwoya isheka nce muje asibiti kace A'ah hba blood..komi yy zafi mgninshi allah ..inbka gyamin dmwarkaba a matsayina na dan uwanka wazaka fadamawa." HAMMAD de yna jinshi hannunshi dafe da kirjinshi idanuwanshi kwallah na zuba bemasan suna zuba ba... "Plss blood ka gyamin meke damunka na hadaka da girman zatin allah.." Shiru HAMMAD yayi hadi da kara dafe kirjinshi sosai da sosai ya lumshe ido nan da nan hawayen dake ambaliya a fuskarshi suka samu dmnr kwaranya. Mikewa anwar yayi ganin bashi da niyar bude baki yayi mishi mgna. Yna niyar barin dakin cikin muryar marasa lafiya HAMMAD yace "blood kadawo zangaya mka.." dawowa anwar yayi yazauna yace ina saurarenka.. Yna hawaye yace "anwar ashe hk so yake ..Wlhy wanda besan soba ya huta.." Anwar de binshi kawai yakeyi da ido yace "Kna nufin sonne yamayr dakai haka..." daga mishi kai HAMMAD yayi .Anwar yace "allah kenan..kaida Yammata ke kuka a knka..shin wacecema kakeso din .." Cikin dakiya yace "anty jannarht.." Anwar dake zaune gefen bed din fadowa kasa yayi tim yace "what...hba tin tini zuciyata taso tayi zargin haka.." komawa yayi yazauna a gefen bed din yace "ikon allah..allah me jarabta..tou kagaya mata.." "No blood..aurefa zatayi.." Jimm anwar yayi yace "danzatayi aure aiba auren tayiba..amma swry ka azabtar da knka kuma nima ka azabtr dani..meyasa tin tini baka gyaminba..haba Blood kna nemn kashe knka ." "Blood da azabar danakeji a zuciyata da mutuwa nayi daya fimin dadih wlhy ina zautuwa ashe SO CUTA NE..oh ya rabbih .." ya ambata yna sauke gauron numfashi. Ajiyar zuciyata anwar yasauke yace "pls ka sassautama knka blood don allah kodan lafiyarka babu abinda yafi karfin allah kai kasani..kji blood" Daga masa kai HAMMAD yayi lallai anwar yacika dan uwa na usuli. "Knaji blood shawarata kagaya mata kna sonta na tabbata zaka sami sassauci.." "Blood bazata soniba koda bada da wanda zata aura..bnsan meyasa so yayimin hkba. wlhy so beji tausayinaba..but yasan bazan samuba.." yy mgnr yna fashewa da matsanancin kuka. "Oh allah kenan wai HAMMAD ne ke kuka kmr karamin yaro.." anwar yace a zuciyrshi.afili yce "Kyi hkri blood INSO CUTA NE HAQURI MAGANI NE..Allah yanason masu hkri..." Kuka ykeyi riris shiknshi anwardin seda yy kwallah..rnr jikinnashi rikicewa yy anwar ya tsorata yace zeje yakira dr jannarh din a gidansu hammad ya rikeshi gam yna girgiza mishi kai..anwarfah rnr ya cire ran HAMMAD ze kwana a duniya rnr kwanan zaune anwar yy ynata tofeshi da adduarh.. yadda HAMMAD be rintsaba to hk anwarma be rintsaba yadda sukaga dare hk sukaga safiyar allah Anwarde nata aikin bama HAMMAD din baki. ** Hk kawai ta tsinci knta da kewarshi ashe mutum rhmane a yn kwanakinnan dukta rasa natsuwarta hk kawai jikinta ke bata babu lafia domin duk kiran dazatayi mishi bya dagawa gashi batada lmbr anwar..tnaso taje ta dubashi ance ka gaida me gaisheka. amma tasan hkn bame yuwwa bne. Yau kusan 5days kenan bata sashi a idoba hk shima besataba.. Misalin 10:pm dukya rasa dukkannin natsuwarshi anwarne yatemaka mishi yy wanka seyaji dan kuzari yasa knanan kya ya koma ya kwanta anwar na gefenshi ya zabga uban tagumi duk kwanakinnan beci komiba se ruwa kawai dayakesha..10:30pm yy zumbur ya mike da dukkan dan kuzarin dake jikinshi ya dauki phone dinshi da car key anwar na kallonshi yace "ina zakaje.." Cikin dauriya yace "znje gun anty jannarht ne.." "Da wani karfin zakaje..mujede inkaika.." anwar ya mike ya amshi car key din daga hannunshi. A tare suka fito harabar gidan anwar yabude mishi gidan gaba yashiga kna yashiga gun me tuki yaja motar sukabar gidan. Tana zaune dukta rasa meke mata dadih kallo su ummih da sahura sukeyi amma ita hnklinta bekn kallon inda lafia lafia ne by dis time tana kwancema batasan inda knta ykeba. Ummih na lura da duk halin datake ciki amma batace da ita meyeba.. Text ne yashigo wayrta dauka tayi taduba taga black ne .. *ina kofar gidanku bnda lafiyane chest dina*.. aibata gama krnta text dinba ta ajiye wayr tyi zumbur ta mike tasa hijjb dinta dake gefenta .. Ummih na binta da ido harta nufi kofa tama mnce ummih na falon .."ina zakije.." Juyowa tyi tace "ummih HAMMAD ne yazo kuma beda lafia.." takarashe mgnr cikeda fargabar me ummih zatace. "Okay yy kyau..duk familynsu bb likita.. cha nakeyi yayarshima likitace ..." "Eh ummih amma itafa ba fanninshi ta krntaba pls ummih.." "Dawo kizauna tell him gobe yadawo,.wato da ficewarkima zakiyi batare dakin sanrba.." Marairaicewa tyi dukta kosa tabar falon ji tkeyi kmr tyi fly "Sowie.. ummih pls kibari inje wlhy ynada ciwon kirjine inya tashi kmr ze mutu inje pls ummih.." Badan tasoba sedan gnin yadda ta marairaicedin tace "kiyi sauri kidawo.." aibata bata amsaba tafice daga falon girgiza kai kawai ummih tyi.. Tana bude kofar falon kasa tagnshi tsaye kallo daya tyi mishi taga dukya rame kmr bashiba tausayinshi ya ratsata tace "sannu black..." Ganinta dukse yaji dadihn rayuwarshi yadawo..shigowa yy falon domin yagaji da tsayuwar .. gaba yashiga tana biye dashi suka isa suka zauna a kn kujera 3sttr duk tabi tazuba mishi ido tace "sannu black ammade bakai kadai kazoba kou.." "Yeah anwarne yakawoni yna car.." yy mgnr hadi dayin bending a kn kujerar.." black bka gnin miss call dinane daka daga kacemin bkada lafiya danazo na dubaka ai tin tini..wlhy dukka rame ka chnza hba black..kasan inda ka mutu yazanyi kuwa.." Ido kawai yake binta dashi ynajin wani abu na tsikarinshi.. mikewa tayi tace bari inje in kawo mka mgni..." Zumbur shima yamike batare daya san yy hknba ..tana binshi da ido fadawa jikinta yayi hadi dayi mata wata iriyar runguma yna sauke ajiyar zuciya dumin jikinta na rasashi.. Zaro ido tayi jin unexpected ya rungumeta abinda be taba shiga tsakaninsuba kenan zaro ido tayi this is the first time da namiji ya rungumeta kenan wani iri taji yarrrr... tana kokarin tureshi daga jikinta kawai taji bakinshi a cikinnata yana tsotsa hadi da sauke numfashi..innalillahi be tabajin natsuwaba irinna yau ji yy ciwon dake jikinshi yna raguwa kara kankameta yayi a jikinshi yna tsotsar lips dinta natsuwa na saukar mishi..jannarht kam suman zaune tayi ... Sakinta yayi yana sauke ajiyar zuciya itama ajiyar zuciyar take saukewa dukse taji haushinshi ya cikashi.. "Anty jannarht wlhy inasonki..ina sonki! Inasonki!.." yakara rungumeta jikinshi tsam..ynajin natsuwa na ziyartarshi. Ummih dake labe tana kallon abinda ke faruwa kuma tnaji. ta furta "wa'iyazubillahi.." hadi da dafe goshinta. Shin yazata kayanane..danjin cigaban book din fans kuyi rijister..shin ya HAMMAD zeyi..ga mansur kuma yayi wuf da anty jannarht...fans sena jiku.wannande shine last page inkinason samun cigaban tou pay. Sena jiku fans. [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *IN SO CUTA NE* 19 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯 *HAQURI MAGANI NE* ❤️ Littafin ya kunshi soyayya haquri sadaukarwa.. Story pruducer and directer SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼 (marubucyr Boyeyyen al'amari) Writing farhana fahad maman namlah✍🏼 *YAR MUTAN NIGER* Littafin na kudine game bukatar normal 300 VIP 600 trnsper kou card mtn ,08033368013 09038275715. Trnsper 0542703718 saadatu Abdullahi gtbank bank.inkin tura ki nunamin alama ta lambar dake sama. In card ne kiyi masa photo kituramin. *ga masu bukatr cigaban littafin Bazan taba sanshi ba suyi rijister din in so cuta ne zasu samu littafin a saukake.* BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM FREE PAGE 19, Murmushi yy idanuwanshi na kan hannunta dake kan table din yace "ba abinda ke damuna antyna.." Dan daga kafadarta tayi tace "Okay..intayi tsami maji ai.." Murmushi yayi yace "anty kemafa kinji hausa kmr me.." Dariya tayi wushiryarta ta kasa da sama ta bayyana yayinda haqorin makanta yayi wani wal.."aini bahaushiyace.." Kare mata kallo yayi na yan dakiku komi nata is perfect sam bata da makusa komi tayi kyau yakeyi mata..."ai kinfi kama da larabawa .." Murmushi tayi tace "black kenan..aikafini kyau nifa kawai farar fatarne.." Dariya yayi har seda hakoranshi dake jere reras a bakinshi farare kmr audiga suka bayyana. "hmm anty kenan..ke kya hada kanki dani..infect fa bnga macen data kaiki kyauba a duniya." Dariya takarayi tace "kai black..wannan kurantawa hk aiko biyanka zanyi se haka..seriously kafini kyau inason inga macen dazatayi wuf dakai.." "nima inason inga namijin dazeyi dacen aurenki don wlhy namijin daya aureki ko fita se yayi dakyar zeyi..musammanma in yana kallon wannan kyaunnaki.." "Wai..Wai..Wai..Kai haji black wannan zance haka. kar kasa indena taka kasa..Kar kasa in rinkajin ni watace.." tyi mgnr cike da rha. Murmushi yayi yarasa dalilin dayasa, inya gnta yake jinshi a annashuwa."aikinmafi hk anty.. duk duniya meye in aka kalleshi ake ganin kyaunshi kuma yakeda ban sha'awa a gurin kowa.." Dan jimm tayi alamar tunani tace "dawisu..!" "I swear kinfishi kyau da kwarjini da ban sha'awa.." Dariya ta kwashe dashi tace "hmm black na anty jannarht.." Daya gnta a nishadi dukse yaji dukkannin damuwarshi, ta gushe. "Anty jannarht ta black.." Dariya dukkaninsu sukayi.. " hmm su HAMMAD.." "Anty I have question.." cewar HAMMAD "Okay .." cewar jannarht tana saurarenshi. "Anty meyasa bakiyi aureba har ynzu.." Murmushi tayi tace "why are you asked me dis question..ka gaji da gani na ne ba aure kaima.." tyi mgnr yayin da dara daran idanuwanta ke knshi. "Nop..kawaide ina mamakine but nadesan bawai kin rasa manemi bane .." Murmushi tayi tace "eh tou..ade wani fannin zan iya cewa bansamu wanda ya kwantamin bane.. allah black inason inyi aure hnklina ya kwanta banason inyi auren da hnklina a tashe kullum..dats why banason nayi rushing..inason nazabawa yarana uba nagari kmr yanda annabi muhammad s.a.w ya koyar.." Duk byanan datakeyi yna saurarenta yayin da idanuwanshi da hnklinshi ke yawo a kn fuskarta. "hkne anty jannarht Allah yaxaba nagari.." "Ameen my black..kuma kasan me.." Yace "A'ah ..." "Ina ganin yawancin mace macen aure dake faruwa a zamaninnan nifa se ina ganin dande auren yarane dasukeyi..amma kaga kmr ni dinnan shiyasama nafison, auren sugar daddys kmr 50yrs hk ..yauwa lahiya laune.." "Hmm yara kmr mu kike nufi.." Murmushi tayi tace "nop ni bnceba..kaga kmr kai dinnan kyaunshi ka auri yar 17yrs itace dai dai kai..ammafa ni da nakeda 17yrs dinma in dan 30yrs yaxo banasonshi Nafison wanda yafi 30yrs irin kmr 35yrs hka.." Murmushi HAMMAD yayi yace "hmm anty dadihna dake akwaison harkar respect.. tou ynzu in amisali auren karamin yaro yana cikin kaddararki yazakiyi.." Dogon numfashi taja nan da nan fara ar dake kn fuskarta taragu tace "wlhy bazan iya zaman aureba dashi sede dan knshi yagaji yasakeni..hmmn yama za ayi hkn ya faru pls ka cire tuna nin nan a mine dinka..kasan sau biyu ana shirin daura aurena aka fasa.." Gyara zama yayi ya kora hollondia ..kna ya kureta da ido yace "why.." Gyara zama itama tayi tace "nafarkon ya munafuncenine ..kasan munafurci yana daya daga abubuwan dana tsana..na biyun be nemi soyayyataba ummih ce ke sonshi nima inasonshi saboda ummihnah.ana sauran 2 weeks bikinmu yayi tafiya zuwa chard yayi hatsari a jirgin sama ya rasu.." "Na farkon baki gayamin meyasa baki aureba..munafurcin me yayi miki.." "Be gayamin yanada mataba se ana saura 2days bikinmu yagayamin..bnason munafurci da zalinshi..and duk duniya natsani kishiya but inada zafin kishi.." Murmushi HAMMAD yayi yace "big antyna kenan..insha allahu na ukun babu fashi se anyi..suma sauran danke ba matarsu bace da allah yace dolene hkn ya kasance." "Hkne.." tyi mgnr tna Murmushi. "Waini black baka taba bani labarin beb dinkaba.." Murmushi yayi yace "ni bnda beb a Nigerian beb dina a China take.." Gyara zama tayi tace "oya maza ban insha..hope ta hadu..kou yar chainis ce me kananan ido.." Dariya yayi yace "nop indiance.." "Wow..musulma.." "Yeah her name is maryam.." Murmushi tayi tace "inye su black ashe indiawa za a kawomin.." Murmushi yayi yace "anty inajin yunwa.." Mikewa tayi ta zubo mishi abinci dambun kuskusne yaji hanta (kidney) dayake kular na rike zafi abincin se tiriri yakeyi. Tamika mishi ya make kafada yaki amsa yace "nima kiyi feeding dina.." Dariya tayi tace "kato dakai.." "Harna kaiki kuma ummih ke feeding dinki.." "Aini babyn ummine.." "Ni kuma bbyn anty jannarht ne.." yy mgnr cike da shagwabar da bemasan ya iyataba se yau. Dariya tayi sosai da sosai..nacewa yayi dole se tayi feeding dinshi aiko dole tayi feeding dinshi yaci yakoshi yayi nak sukasha hirarsu..se 6:pm suka fitou a tare kowa yashiga car dinshi sukabar harabar asibitin. HAMMAD cikeda kewarta ya nufa gida.daya isa gida mommah na bngarenta yaje yagaisheta ta amsa bawani hira na tsakanin uwa da.be jima yataso ya nufi side dinshi. Wanka yayi yashirya cikin kaya marasa wando d da riga mara hannu.yy matukar kyau ainun. **0 Tana isa gida byn tyi hon me gadi yabude mata get tashiga tyi parking a parking space. Tafito hannunta rike da hand bag dinta .. a guje get man yakaraso yace "sannu dazuwa hajiya.." "Yauwa baba ya aikin.." ta amsa fuskarta sake. "Lafia lau..hajiya wani mutumi yanata zuwa nemanki zuwanshi biyu a wata katuwar motar.." Murmushi tayi tace "tou wayeshi.." "Wlhy nima bnsaniba hajiya bntaba ganin yazoba se yau ..da safe yazo nace kinje aiki se yamma zaki dawo..yaje yadawo zuwa 5:pm baki dawoba yatafi amma yace ze dawo byn isha'i inde da dmr ganinki nagayawa ummih tace tou yadawo ...wlhy alhajine dan dattijon kirki nasanma zakisoshi hajiya domin babbane ga kyauta yabani kudi dubu dubu bandir daya.." Murmushi Jannarht tyi tace "a lallai baba kaji dadih ..tou babu damuwa baba allah ya kaimu after isha'i din ." Hnyar falo ta nufa.. "Ameen hajiya..ahuta lafia.." "Ameen baba.."tanufi cikin gidan shikuma baba yawuce mazauninshi ya kunna radio yafarajin wakokin shata.😁 ** After sallar magrib yanufa bangaren su anwar. mommy da sabreen da anwar suna zaune sunyi nasu sallar Anwarne yaja musu sallarh. yashigo da sallama amsawa sukayi yagaida mommy ta amsa fuska a sake idanuwanta na knshi yazauna sabreen tagaidashi ya amsa cike da sakin fuska. "Kai bngnkaba a masallaci,.." cewar HAMMAD da yy mgnr idanuwanshi na kan anwar. "bnjeba ai..gida mukayi sallah da mommy da sabreen.." "Okay.." "Eh wlhy shi yaja mana sallah.."cewar mommy. "Okay mom.." cewar HAMMAD. Hira suka shigayi a falon shide HAMMAD hnklinshima be garesu yanacan kn tunanin anty jannarht. Mommy na lura dashi har lokacin sallar isha'i yayi..hammad yaja musu sallah sukayi dukkaninsu. Byn sun idar sukaciga da hirarsu HAMMAD de be cewa uffan. Time din cin abinci yayi mommy tayi serving dinsu tuwan shinkafane da miyar kuka. HAMMAD de bewani ciba spoon biyu yy yaji duk abincin bejin dadinshi a yaudin. Duk yadda abincin mommy keda dadih yaude beji dadinba spoon biyunma da yayi dande idon mommyne. Yana ajiye spoon din ya mike daga kn dining are din mommy ta kalleshi tace "son harkayi me.." "Am okay mommy.." cewar HAMMAD. "Kai harka koshi..kaci wani abincinne daman.." "Da yamma naci abinci.." "Okay..a ina..dannaga batare kuka dawoba da anwar na tambayeshi yace kaje a.a waziri special hospital." "A.agun anty jannarht.." Ido mommy tabishi dashi dmn ta tmbayeshine but tanason tabbtr d tunaninta ne dmn tyi tunanin, hkn. Kai tsaye dakin anwar yanufa ya kwanta a kayataccen gadon daya mamaye dakin..kwantawa yayi yana kallon silin ya zaro dubu dayannan a aljihun wandonshi ya mannata a kn fuskarshi har ynzu tana kamshin anty jannarh..zuciyarshi fal tunanin anty jannarht.. ** Wajajen 8:30 pm "Assalamu alaykum ..Assalamu alaykum.." baba me gadine tsaye a bakin kofar falon yana dan bubbugawa. "Wa alaykumussalam.." Ummih da sahura ne zaune a falon suka amsa dukkaninsu jannarht de tana sama tana duba wasu ayyuka a system dinta. Sahura ta mike ta bude kofar falon byn ta tabbatr da waye. "Sannu baba.." "Yauwa sahura..ki gayama hajiya mutumin ya dawo.." Ummih tanaji tace "tou baba ..ke sahura zoki dauko key din sittin room ki bashi ya kaishi can gatanan zuwa.." cewar ummih . "Tou ummih.."cewar baba me gadi. Daukowa sahura tayi tabashi ya amsa ya wuce domin aikata abinda aka sashi. Ummih ma mikewa tayi ta hayr upstairs din.. sanye yake da doguwar rigar atamfa .tana zaune a kn chinis carpet dake falonta tana danna system dinta. ummih tashigo ta tsaya a knta dagowa tyi tana kallon ummin tata tasakar mata Murmushi itama Murmushi ta mayar mata. "Tashi kisako hijjb dinki, mutuminnan yadawo.." Turo baki tayi tace "ummih nifa nagaya miki bazanjeba kawaide nagayawa baba ne znje dan kar in watsa mishi kasa a ido.." Dakuwa ummih ta miko mata "kinci gidanku nace..zaki tashi kisa hijjb kije kou se mun saba.." Rufe system din tayi tamike ta nufi bedroom dinta ta dauki hijjb dinta zumbulele har kasa milk colour tasaka, tasa plat shoe black ta fitou itafa dabadan baba me gadinne da tsinannan surutunshiba yagayawa ummih gaskia da itace bazata gaya mataba tou tin kafin ta dawo baba yasanarwa da ummih. Fitouwa tyi daga bedroom din ummih naganin tafitou tabiyota a tare suka sauko upstairs din ummih tace "kisameshi a sitting room .." Juyowa tayi tace "ummih wayace a kaishi stting room.." "Nice uwata..kije sahura zata kawo mishi ruwa ynzu.." Juyawa tayi tacigaba da tafiya zata fita daga falon kenan ummih takira sunanta "jannarht.."cikin daddadan lafazi . "Na'am ummih.." hadi da waiwayo. "Pls kisaki fuskarki wata kila shine alkhairin jinkirin da allah yayi miki.." Murmushi tayi tace "tou my life tnks.." tajuya tabar falon mgnr ummih yasa taji kwarin guiwar zuwa gunshi. Sahura dake zaune ummih tace "knwar kakata ke kuma seki kai musu ruwa nan da minti biyar knji kou.." Murmushi sahura tayi tace "tou ummih.." Page 20 shine last page na free insha allahu ga mabu bukatr rijister su nemeni a lmbata dake sama ngd fans. [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...22 littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemi 09038275715.08033368013 Ganin me shigowar, tini yayi zumbur ya mike tsaye..sanye take da riga abaya baka da dnkwalinta a knta, danno kai tayi dakin babu ko sallamarh nasreen na biye da ita.. "Sannu Mommah ina wuni.." cewar anwar yna rissinawa. In dutse ya tnka tou itama ta tnka kou kallon inda yake batayiba nasreen kam daman ba saba gaisuwa tayiba. Karasowa tyi bakin gadon idanuwanta nakan HAMMAD daketa hawaye har lokacin zaunawa tyi a gefen gadon tana tattaba kafafuwanshi duk yabi ya rame. "Sannu my love jikinde yakici yaki cinyewa..nazo dazu bakanan nasan be wuce kna bngaren kanwar uwarkaba.." nasreen de tana tsaye tana lallatsa wayrta chart takeyi da anty Safara'u ."sannu bross..wai mommah bazaki kira anty nahnah ba ta dubashi tinda yace yje hospital.." cewar nasreen da kawai mgnr takeyi amma hnklinta na kn chart dinta. "A tou hkne kuma ni ciwonne tsoro yake bani kadade anga yan yayannawa kwara uku tal a nemi hallakaminsu.." cewar mommah anwarde na tsaye can gefe. HAMMAD kam kallonta kawai yakeyi. "Sannu swry.. zakasha tea.."cewar mommah. Girgiza kai yayi "oh ni zainab Allah kadubeni da idanun rhma..sannu my love..ynzu ko dn tea dinma bazaka shaba haba dan Allah..dukkabi ka rame kmr ba kaiba.. " cike da tausayawa take mgnr. Duvet ta dauka ta lullubeshi tagama maganganunta shide HAMMAD yna jinta har sukabar dakin. Zaunawa anwar yayi gefen gadon shi duk maganganun mommah baya damuwa dashi kmr yadda mommy ma bata taba kulataba intana binta da fitina. Still hawayennashi basu dena zuba ba. ..ido anwar ya zuba mishi."sannu blood.." anwar yanason tmbyrshi yadda sukayi da jannarht din amma ganin jikinnashi ya kara rikicewa yasan cewa akwai matsala.. daddyne yashigo yakara duba jikinnashi, ganin ramar da yayi tayi yawa yasa a take a gun yace yatashi suje asibiti yace A'ah daddy yace tou yaya yakeso ayi saboda allah.." nan daddy yayi juyin duniyarnan a kn yakaishi asibitin yace A'ah dole ya kyaleshi tinda dmn lallabashi akeyi... sahura de tayi lallashin duniyarnan jannarht takiyin shiru.. seda tagaji dn knta ta dena kukan.. 12:pm tabar dakin ta nufa dakinta saboda janan dabadan hknba da a dakin zata kwana. Gabaki daya daren rnr yadda taga rna hk taga dare kiyayyar HAMMAD kam se kara yawaita takeyi a rnta. Gabaki daya tayi nadamar saninshi A yau dinnan ga haushin kissn dinta da yayi ga haushin rungumarta da yayi duk abun ya tsaya mata a rai. Duk juyi daya se tayi tsuki.. duk juyin dazatayi ji takeyi kmr a time dinne yake kissn mata bakinta.. abun bakin ciki a tarihin rayuwarta ba mijin dazata aura bne ya fara kissn dinta se wannan yaron..lumshe ido tayi bakin ciki kmr ze kasheta ga ummih tyi fushi da ita ainun.. A bangaren gogan kam shima be rintsaba kmr yadda be rintsaba hk anwar ma rabi bacci rabi ido biyu.. abunda yakara rikitashi yadda yakejin dadin bakinta a cikin nashi kmr yasha zuma zakin yaki barin bakinshi..dukda yasaba kissn mata da romancen amma be taba kissn baki dan tsut ba kmr nata ga laushi da tsantsi miyan bakinta kam yafi zuma dadih.. iya wajema kenan .. 🤭 shide yasan ita ykeso bawai shaawarba wlhy dazata yadda ta aureshi shi ze iya zama da ita basema ya citaba ko tabatama bazeyiba shide yyta kallonta tinda abin yazame mishi jarabta.. tunaninta fal cikeda zuciyrshi. Washe gari hk ta tashi duk idanuwanta a kumbure wanka tyi tashirya dashirinta na zuwa office ..tasauko kasan taga ummih a zaune a falon kasan sam babu walwala a tareda ita A yanayin fuskarta tagane sam itama bata rintsaba. tsugunnawa tyi ta gaisheta amma fir taki amsawa ta bude bki da niyar yin mgna ummihn ta daga mata hannu hadi da mikewa tabar falon.rana ta farko kenan data gaida ummih bata amsaba dukse tabi takara shiga damuwa. Sahura dake zaune ta kalleta itama da dmwar a kn fuskarta tace "karki damu kinsan ummih fushinta a knki nadan wani lokacine zata sauko.." mikewa jannarht tyi tabar falon jikinta bb kwari sahura da janan suka rakota har motarta dukse tji daban ada tasaba fita da raha amma yau kam akasin hkn. Hk taja motrta tabar gidan dukda batayi breakfast ba amma sam batajin yunwa. Rnr hk ta wuni jiki babu kwari aikinma sam batajin dadinshi abokanayen aikinta nata tambayrta lafia tacede kawai tanada ciwon kaine. Anwarne ya taimaka mishi yy wanka yazauna yanayi mishi yan natsihu da ban baki sannan yasamu yadansha tea kadan..yakoma ya kwanta dafe da kirjinshi. Ummih ce zaune a gefen bed dinta da wayrta manne a kunnenta .."Nide alhaji daza aji korafina da an dawo da bikinnan nan da 1month tinda kace kaine ka debi 2month din." Abih dake saurarenta yace "meyasa kkeso ayi hkn rukayyah.." "Inaji a jikinane kmr wani abu ze faru.." Murmushi abih yayi yace "kadaki damu rukayyah ba abindaze faru se alkhairi .. knga ynzu mgna baze chanzuba mu ba kananan mutane bane..kiyi fatan alkhairi pls." "Tou..shikenan.." tace hadi dayin murmushi ummih tyi daman tasan da kmr wuya ya fahimceta..katse wayr tyi ta jingina bynta da byn gadon tazubawa wyr ido da tunani tunani a rnta.. Wasa wasafa kusan 1week kenan ummih bata bi ta knta, duktayi yar rama bata wani damuwa dataci don ummih tyi mata sabo gashi ynzu tana horuwa.. se da kyar takecin abinci shima dantasan illarh rashin yin hknne yasa take tutturawa. A bngaren HAMMAD kam ba abinda ya chanza, rywa tayi mishi tsada bayajin dadin komi se kallon picture dinta dake wayrshi. Danma anwar nayi mishi natsihohi. Kusan 2week's kenan babu abinda ya chanza jannarht tanason bawa ummih hkri amma ummin taki bada dmr hkn domin datazo gu zatayi zumbur tamike tabar gun har time din abunna bata mata rai na yadda taga HAMMAD da jannarht.. Duk sati biyunnan dauriya kawai ykeyi.amma ynason sata a idanununshi ynason jin muryarta.. anwar ne ke bashi shawarar yadan dagawa ganinta kafa maybe ko yasamu sassaucin sonnata azuciyrshi..shide hammad yajishine kawai..yariga ya dangnta soyayyarta a rnshi da kaddararshi yana fatan allah yasa yaci jarabawar tashi. Yau anwar yaje gun aiki shikadaine kwance a dakin tunaninta ya addabeshi kmr an tsikareshi yamike babu wani karfi a jikinshi yadauki car key yabar gidan cikin karfin hali. 2:pm a asibitin tayi mishi da kyar ya kawo knshi asibitin. parking yayi a parking space yafitou dukya rme hkn be hana a gane kyaunshiba. Kou dar babu a zuciyrshi direct ya turo kofar office dinnata yasako kai ... zaune take face dinta tayi fayau sanye tke da hijjb purple light ya amshi face dinta hnklinta na kn system din dake gbnta.. dago kai tayi daga kallon system dinnata dan ganin waye yashigo mata office.. idanuwanta ne suka sauka a knshi yna sanye da kananan kya sun amshi jikinshi ainun ji tyi kmr ynzude abinda yafaru tsakaninsun ya faru.. duk tsanarshi tadawo sabuwa dal a zuciyarta hade rai tayi irinna tsare gida..dogon numfashi yaja hadi da krsowa yna niyar zama a kn kujera tace "Waya baka izinin zama.." Fasa zaman yy ya tsaya a tsaye idanuwanshi na knta hk kawai ya tsinci knshi dason bata hkri don ya kula rnta a bace ne.."anty nazone inbaki hkr tinda abinda nyi ya bata miki rai wlhy ni bnsan hkn ze faruba..." Daga mishi hannu tayi batare data kalleshiba danta lura byn raini da rashin kunya harda rainin hnkli yakeson kawo mata tace . "Bnason jin hakurinka karike kynka banada bukata...kawai I don't like to see you .. ka fitarmin a office dina..." dagajin yadda tyi mgnr yanada tabbacin har lokacin rnta a bace yake.. "Pls anty jannarht am really sorry ba laifina bane...." Katseshi tayi hadi da mikewa tsaye tace "bnason isknci nace ka fitrmin a office dina kou mun hada wani abune dakai ..." Murmushi yy shi kyauma yaga takarayi mishi .yace "ni nahada dake ai tinda gashi nazo har office dinki kina korana ..hba anty jannarht.." haushin shine yakara rufeta tace "Bnason jin komi daga gareka..just get out of my office..!" Ta karashe mgnr tana nuna mishi kofa. Bance allh ya isaba😎 [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE....21 littafin na kudine ga masu bktr Cigabn littafin su nemi 090382757515. normal grp2 ngd da adduarh. Gabaki daya anty jannarht tafara tunanin koude HAMMAD din yafara shaye shayene..ji tayi jikinta yadauki wani irin chock.. tattaro dukkannin kuzarinta tayi hadi da tureshi daga jikinta ranta a matukar bace .. Idanuwanshi sun kada sunyi jawur besan haka yakeba ..bemasan meya aikataba.. red eyes dinshi yazuba mata.. Se ynzu take nadamar sakewar datayi dashi din ashe hkn raini ze jawo mana..daman ummih tajima tana gaya mata illar hkn. Kara kamo hannunta yyi rnta a matukar bace ta fisge hannunta yakara kai hannu yakamo hannayenta duka biyu ya matsesu cikinnashi Idanuwanshi na zubar da kwallah yace "pls anty kice wani abu..wlhy inasonki..ba laifina bane nima allahne, ya jarabceni." jin abun takeyi kmr a mafarki yake faruwa .oh wai itace yau HAMMAD keta tattabawa kmr wanda ya biya sadaki.. "pls anty kice wani abu mna.. wallahi da gaske nakeyi inasonki.." mgnr ykeyi kmr wani zautacce.. fisge hannayenta tayi cikeda bacin rai ta wanka mishi wani irin mahaukacin mari ita knta tji zafin marin a hannunta... A bangaren gogan kam kou gezau beji zafin marin datayi, mishiba wlhy ji yakeyi kmr yazama mahaukaci me bin bola inhar zesamu sassauci a game da sonta zeso yazama cikakken mahaukaci.. Cikeda kulewa tace "wato sakewar danakeyi dakai ita takawo rainin da har kakeda karfin halin rungumeni after that kabude bakinka kacewai kna sona..inkana shaye shayenka sekazo ka saukemin haukanka a kaina..bnason iskanci niba yar iska bace knajina kou! ..kuma wlhy jikina daka taba a matsayinka na ba muharraminaba allah ya isa tsakanina dakai...ashe ba ciwon kakeyiba da mummunan nufi a zuciyrka..ka gaggauta fitar mna a gida .." tajuya da niyar barin falon.. Tinda tafara mgnr yke kallonta shi sam duk maganganunnata basuyi mishi zabiba hasalima sam bekai ko kwatn zafin dayake jiba a zuciyarshi.. binta yy ya kamo hannunta batare data juyoba ta fisge hnnunta rnta a matukar bace ta haye upstairs din bata tabbatr dacewar HAMMAD dan iska bane seyau.. Nan kasan ya tsugunna hannunshi dafe da kirjinshi yayinda wasu zafafan hawaye ke zirya a kn kuncinshi sam bemasan suna zubowaba.. waishin daman haka son yake.. wani irin ciwone me mugun radadi yake taso mishi a kirjinshi kuka ykeyi tmkr karamin yaro.. kusan 30mint yayi a wannnan halin..a daddafe ya mike hannunshi dafe da kirjinshi yana tafe yana tangal tangal hadi da dafe bango yabar falon. Fitowa yy harabar gidan still hannunshi dafe da bngo damn anwar yana tsaye bakin motar ganinshi yasa yy saurin karasowa ya kamoshi suka karasa yasashi a motar still tears na zirya a kunshinshi. Jan motar anwar yy sukabar gidan..sundanyi tafiyar 10mnt yayi parking Idanuwanshi na kn HAMMAD din daketa faman hawaye. Cikeda tausayawa yake kallonshi sauke ajiyar zuciya yayi yace "Blood don girman allah ka tsagaida da kukannan naka pls.. ka gaya matan kna sonta.." Daga mishi kai yayi.. "Okay me tace.." Hawayen kawai HAMMAD yacigaba dayi yace "muje gida pls.. kirjina.." Lamarinna dagulawa anwar hnkli jan motar yayi sukabar gun rabi hnklinshi na kn hammad rabi na kn tuki.. HAMMAD kam ji yy dama yasani dabe gaya mataba domin seya karajin damuwarshi ta ninku tafi da zuciyarshi tukuki ji ykeyi kmr zata fallo ta fito fili... Tana hayewo saman a corridor sukayi kicibis da ummih .. bata ankaraba taji ummih ta daga hannu ta sharara mata lafiyayyun maruka guda biyu..dafe kuncinta, tyi ta mugunji shigar marin nan ta durkushe hanunta dafe da kunshinta tana hawaye tunanima takeyi me tayi.. domin ita batayi tunanin ummih ta gnsuba.. "ashe baki da hnkli bnsaniba seyau..kinga abin nke gya miki tin tini ya tabbata ko..nce miki ki dena sakarwa dan gidan zainab dinnan fuska amma kika ki..ashe dama tin tini yna tattabaki seyau asirinki ya tonu wato abun a office be ishekuba sekunzo har cikin gida kou.." cikeda bakin ciki ummih take mgnr. Se ynzu ta fahimci me ummih ke nufi wato taga sadda HAMMAD ya rungumeta..cikin kuka tace "ummih wlhy be taba tabaniba se yau dakika gani.." A kufle ummih tace "zaki rufamin baki kouse na hada miki wasu marukan..kina ganin kmr bnsan halin da kike cikiba ko keda yaron tou nasani bazaki wayance minba kallonki kawai nakeyi .. .. nafi tunanin abinda yasa innasa miki doka bakya bi kike fatali da lamarina saboda bani na tsugunnaba nakawoki duniya..amma bakomi komi kikayimin ba laifinki bne lefinane tinda harna fifitaki a kn yadda na tsugunna, nahaifa .." ta karashe mgnr cikeda takaici.. Tinda take bata tabajin maganganuba masu zafi daga bakin ummintaba se yau ..bakincin yatarun mata yazamar mata biyu.. cikin kuka tace "ummih dan allah kiyi hkr pls karkice haka ummihna.." Juyawa ummih tayi da niyar barin gun.. cikin kuka tace "ummih pls tsaya kiji..ki fahimceni dan allah ummih ..." Tsayawa, tayi batare data juyoba tace "ta yaya zan fahimceki byn na kamaki red hand dumu dumu..har yana furta miki kalmar so.."cikeda dacin zuciya takarashe mgnr. Kuka jannarht keyi riris .. ummih tacigaba dacewa "kuma duk lefinkine..tinda yau yayi kissn dinki kinga next time se hawanki zeyi..years kece kikabashi offer din hkn. " Mgnrnan na ummih na karshe yafi komi batawa Jannarht rai..tsananta kuknta tayi.. "Kinga tin kafin hknya ksnce is bttr ace bana tare dake.." tana kaiwanan tacigaba da tafiya rnta a matukar bace datasan hknne ze kasance da duk magiyar dazatayi mata bazata barta ta tafitaba.. direct tanufa hnyar upstairs din saukowa tayi dakinta dake kasan ta nufa.. kwantawa tyi a kn bed dinta zuciyrta na tukuki "waishin ni rukayyah wace irin kaddarace ke bibiyata ina tunanin na yadda kwallon mangwaro nahuta da kuda ashe ba hk bne..." Nan da nan zuciyarta ta tsinke tabbas jikinta nabata wani abu bad na bibiyarya ... hajiya zainab gumel tana daya daga cikin mutanen data tsana a rayuwarta kwata kwata matar batada zuciyar musulunci amma abin bakin ciki wai yau danta shine ke furtawa Jannarht dinta kalmar so ...kai ji tyi duk tabi ta kara tsanar yaron da duk family din gumel din.. Sahura dake labe tanajin meke faruwa tanajin ummih tasauka kasa ta karaso ta kamo anty jannarht din dataketa kuka kmr rnta ze fita.. kamota tayi tace"kiyi hkri anty jannarht..komi yy zafi mgninshi allah.." tana kukan takamota takaita dakinta ta zaunarda ita a gefen gadon itama ta koma tazauna a kasa . Dukda bataji komi ke faruwaba amma ta tsinci wani abu a ciki.. kumata fahimta. Hada kai tayi da guiwa tana cigaba da rero kukan kmr rnta ze fita.. "pls anty jannarht kiyi hkri kukanya isa hk.." cewar sahura.. Cikin kuka muryarta na sarkewa tace "pls.. kije.. kibawa.. ummih hkri..wlhy bazan..jure bacin rntaba.." takara fashewa da kuka tinda take bata taba tsintar kanta atsanar hammad ba se yau.. Tagumi sahura tayi itakam abun beyi mata dadihba gaskia domin a yadda tji ummih bata taba shiga bacin raiba kmr na yau.. sahurade hkri tashiga bata hadi da ban baki. Kouda suka isa gidan seda anwar yakamashi yakaishi dakinshi bakowa a falon kowa na bngarenshi. Kwantr dashi anwar yayi yakoma gefe yy tagumi hadi da zuba mishi ido .. hawayen ykeyi babu kakkautawa ya dafe hannunshi da kirjinshi idanuwanshi na fidda kwallah me mugun zafi. "Pls HAMMAD kayi hkri..don allah ka kawo sassauci a lamarin pls.." Lumshe ido HAMMAD din yayi a fili yace "wayyo anty jannarht dina.." yy mgnr yna wani irin Murmushi .. anwar de na binshi, da ido.. turo kofar dakin akayi aka shigo.. dago kai anwar yiyi dan ganin me shigowa.. Bance allah ya isaba😎 [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...23 littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemi 09038275715.08033368013. Time din posting 5:pm and 11:am Kyar ya tsayar da idanuwnshi a knta ynajin wani iri game da itan inza aje ya kiyasta yanda yakeji din sam baze iyaba.. Ganin ya tsaya kallonta nema yasa yace "Inbazaka fitaba ni zan fita inbar maka office din.." tyi mgnr rnta a matukar bace. Cikin sanyin murya yace "naji zan fita..amma dan Allah ina rokonki abu daya a matsayinki na musulma kinga soyayyarkide allahne ya dauramin ina rokonki ki tayani rokon Allah ya ragemin sonki.." cikeda tausayawa yake mgnr.yna gma mgnr yajuya yabar office dinnata jiki babu kwari, bynshi tabi da kallo harya fice daga office din komawa tayi tazauna dafe da goshinta. Ita inma ta rasa miji kawai setayi soyayyah bama aureba da kanin bayanta ai sam bazama ta iya wannan abun kunyarba , gaskia allah ma ya tsareta da shiga bakin duniya Wlhy ganin abun takeyi kmr a mafarki.. dai dai ya fitou sukayi kicibis da anty salaha kallonshi kawai tayi tagane wani abu na damunshi daman ita tini tasha ganinshi da anty jannarht tana bashi abinci a baki tin a lokacin tafara karanto wani abu a fuskar HAMMAD din. Binshi tayi da ido tace "honey.." Sunkuyar da kanshi yayi kasa yace "anty gud afternoon.." "Fine..honey ya akayine.." smiling kawai yayi kamo hannunshi tayi suka nufa office dinta dashi tazaunar dashi itama tazauna tana facing dinshi tace "honey meke faruwane duk kabi ka rame.." shiru yayi babu amsa zuciyarshi na deep deep.. Jimm tayi tace "baka da lafiyane.." daga mata kai yayi .. tasan kouda ynada ciwon ba ciwon bane yafi damunshi a ynzu .." okay swry..anty jannarht ta dubaka.." "Nop kisamin drib kou znji karfin jikina.." yy mgnr yana bending a kn kujerar. Cikeda tausayawa take kallonshi ..nan tayi mishi yan gwaje gwaje damande kou beceba dolene asa mishi drib. Drib din tasa mishi a office dinnata ba jimawa bacci ya kwasheshi. Takira anwar tasanardashi don tasan dolene ze nemeshi. Yna baccin anty nahnah tazo kawai tagnshi da drib tace "oh mmn ihsan ashe ciwon yayi tsanani har haka ni mommah ta gayamin amma tace yaki yarda a kaishi asibiti da yauma nakeso inje inga jikinnashi tindadeshi in an kirashima be dauka.." tyi mgnr tana zama a kn kujera. "Aikuwade yau dinma danni na matsa mishi .." "Au nasha shine yakawo knshi ai.." "A'ah nazo zuwa office dinki naganshi yafito daga office din anty jannarht.." Jinjina kai anty nahnah tayi dan ita sam batasan meke faruwaba. "Allah yakara lafia ai HAMMAD halinshi seshi ace kna ciwo amma kaki zuwa hospital inba shibama mommah ai bazata kula kowa ba.." Murmushi anty Salaha tayi tace "ammen de..ai HAMMAD dan darune miskili kenan.." hk sukaci gaba da yan hirarrakinsu. Kwananshi daya a asibitin aka sallameshi anwar ne ke jinyarshi duk family din waziri babu wanda bezo ya dubashiba har mama rabi da diyarta jawaheer yadan murmure anwar na bashi baki da bn haquri da bn baki. amma still tna rnshi be tabayin daidai da second ba batare daya tunataba. yadan sawa rnshi dangana amma kullum se yazo asibitin daidai lokacin tafiyarta ya tsaya ya zuba mata ido harta shiga car dinta tabar Asibitin inya gantan yana samun sassauci,a rnr yakan samu yadan ci abinci kou yayane. Anwar de kullum cikin lallashi yake. Ganin yadan samu sassauci kwana biyu daman mama rabi takan dan zagayo dataga yasamu sauki tasamu mommah da mgnr. Suna zaune a dakin mommah anty Safara'u na gefe nasreen na zaune kusa da ita a kn kushin. jawaheer na zaune kusa da mama rabi a kn bed mommah na zaune ita kuma a kn carpet a kasa ta gishin gida da katon trea a gabnta wanda yake cike da kyn marmari. Suma sauran dukkaninsu akwai trea din a gabansu. Wani shu'umin Murmushi mama rabi tayi cikeda kissa tafara magana ." Zainab yarkifa ta matsamin.." Tashi zaune mommah tayi tana smiling irinnasu na manya kuma jinin sarauta tace " Toufa jawaheer.." "A wallahi.." "Tou diyata taho ki gayamin menene ke damuwarki.." Rufe fuska jawaheer tayi wai ita adole tanajin kunya.. mama rabi dake kallon yar tata tace "ai bazata iya gaya mikiba.." "Tou mama rabi ki gayamin knsan banison dmwar diyarnan tawa.." Anty Safara'u de suna sauraren koume suke cewa. "Wai daman yar gida takeson ayi.." cewar mama rabi. Cikeda rashin fahimta mommah tace "kmrya kenan kunsani a duhu.." "Wai HAMMAD takeso nikuma nace wannan ai abune me sauki inde a gunkine.." Anty Safara'u dake gefe ta rangada wata uwar guda..nasreen ce kadai bata waniji dadin hknba amma bata bayyanaba. Mommah kam kmr dadih ze kasheta tace "ai wannan abun farin cikine..se ayi tuwona maina, haba ga abu a gida ai ba a kaiwa dawaba.. diyata wannanne kiketa kumbiya kumbiya." Farin ciki fal ran mama rabi ganin yadda kowa yayi Naam da lamarin. "Aikuwa tin tini taketa fadimin nace A'ah.." "Habade wani A'ah..mama rabi aiko suma nijer zasuji dadin labarin hadinnan. Kai abu yayi dadih yau kam zanyiwa daddy kyakyawan albishir...dmnni tin tini nkeso ayi hadinnan bnde furta bne." Mama rabi ta kara rangada guda tace "kice yar taki ta kwantrda hnklinta.." Mommah tace "kwaraima kuwa kmr tsumma a ruwa..aida ita da HAMMAD din duk dayane a gurina.." Anty Safara'u ta kwashi wata uwar shewa tace "ai kuwa mude sede muce Allah yasa alkhairi wannan abun dadih hk..gaskia Mommah asa rnr bikinnan a kusa mu debo makida da mawaka..wannan dadih hk.." Murmushi mommah tayi tace "aikuwade bri Safara'u nji ddh wlhy.. daman dukya sukurkuce ai kwara ayi mishi auren ko ze natsu.." Mama rabi de baki har kunne itakuwa uwar gayya tinda aka fara zancen ta rufe ido wai ita adole kunya ammafa farin ciki fal rnta. Itakam Nasreen tanajinsu batace uffanba bataji dadihn hknba har rnta. Babu wanda besan cewa yarinyar bin maza takeyiba, tayi ciki yakai sau hudu wanima yayanta bilalne keyi mata kai daka gnta zakaga komi a sassake kmr na bazawara. Da daddare mommah tasamu daddy a falonshi da mgnr abun mamaki tash ze bata matsala amma se taga akasin hkn yayi farin ciki shima danshi a tunaninshi ko yaran sun shirya kansune. Shikam gogan bemasan meke gudanaba, abinda yake gabanshi kawai anty jannarht dinne. ** Lokacin bikin nata matsowa a ynzu hk saura kwanaki 35. Ganin yar tata tashiga taitayinta yasa Ummih tadan fara saukowa don ynzu tana amsa gaisuwarta harma tana feeding dinta sosai tadan fara sakewa da ita amma ba kmr adaba. Yau takasance sunday ne bata zuwa aiki. Wajajen 12:12pm kwance take a dakinta a kn makeken gadonta da wayrta a hannunta. Kasancewar yau ana rana me zafi dagani zakasan rnr ta ruwa ce, hknne yasa acn dakin a kunne yke. Ummih tashigo dakin da sallamah. Amsa sallamar tayi hadi da tashi zaune. "Sannu ummihnarh.." "Yauwa mamana.." tazauna a gefen bed din idanuwanta na kan Jannarht din. "Ki shirya gobe me gyaran jiki zatazo daga chardi za a fara miki gyara." "Ummih gyaran jiki kuma.." "Eh mna kou kina nufin hk zaki kai mishi jikin babu gyara..ai dole se anyi miki gyara.." cewar ummih. Murmushi tayi tace "tou ummih.. ta yaya kikasan me gyaran jikin a chard.." "Eh makwabciyarmu dinnan maman Ibrahim ita kinsan yar chardi ce to itadincema ta dauko miki ita kuma ta biya kudin.." maman Ibrahim babbar macece kmr su ummihn take mijinta babban low ne Yaranta uku biyu maza daya mace suna mutumci da ummih. "Allah sarki ai mmn Ibrahim akwaita da mutunci .aiko mungode allah yabar zaman tare.." "Ameen..seki shirya ai gobe tana tafe.." cewar ummih. "Tou ummih aikinfa nji ance in ana gyaran ba'a fita.." "Zakije mna ai rana baya dukanki tinda kina mota ne. seta rinkayi miki dasafe da kuma yammah .." Murmushi tayi tace "tou ummihnarh nagode..." itade har rnta da danta itane bawani gyaran dazatayi. Washegarin matar ta iso dayake jirgi tabiyo zuwa 2:pm ta iso lokacin jannarht batanan tana office. mmn Ibrahim ta tura dreba ya daukota yakawota gidanta. Ta huta taci abinci. Sannan suka shiga gidannasu. Suka gaisa da ummih da hajiya fatima itama babbar macece amma seka natsu zaka gane hkn, taci gyara dan daganinta zaka gane tabbas itadin me gyarace and farace sol. Da yammaci jannarht din tadawo tasamesu a falon kasa sunata hira da ummih da hajiya rafi'ah mmn Ibrahim da hajiya fatima. Gaishesu tayi cikeda girmamawa tayima mmmn Ibrahim din godiya. "Haba bakomi jannarht ai anzama daya.." cewar mmn Ibrahim din. Hajiya fatima da tinda jannarht tashigo taketa kallonta tace "wannance za ayiwa gyaran hajiya rafi'a.." tyi mgnr idanuwanta na kn mmn Ibrahim "A itace jannarht ba.." cewar mmn Ibrahim. "Kai tubarakallahu..yarinyar akwai kyau kou babu gyaran wannan ta hadu.." cewar Hajiya fatima dataketabin jannarht da ido wadda tajima da mikewa ta haye upstairs din tnajin me hajiya fatima ke fada. "Eh hajiya ammande a gyare mna ita kinga tnada kishiya yadda de yallaban ze rikirkice..kmrde yadda kika gyara sadiya.." sadiya yartace ta biyu. "Kwantrda hnklinki hajiya ai ina tabbatr miki se yaji inba ita ya kusantaba ba mace ya kusan taba.." cewar hajiya fatima. "yauwa hajiyata.."suka tafa.. ummihde tana jinsu Murmushi kawai takeyi. [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...24 littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemi 09038275715.08033368013. Daki daya aka ware mata a gidan dakine me dauke da komi da komi nan hajiya ta baje kayan gyaranta, da de mmn ibrahim tace aje gidanta hjya fatima tace aah ga mijinta bazasu sakeba. A daren rnr hajiya ta fara ma jannarht din gyaran jiki Itade jannarh se yadda akayi da ita. Na sanyi aka farayi mata kasancewar yanayin damuke ciki a ynzu babu mace dazatace batada sanyi sede na wata yafina wata. ** Tini mama rabi ta rinka shigar da mgnr muradinnata itada yar tata cikeda kissa da kisisina take gudanarda lamarinta.. tou damande mama rabi se yadda tayi da mommah kou ango ba a sanar mawaba.. tou wani ankone batashi akeyiba.. ankai kudin gaisuwa dana sadaki da kudin sa rna akasa rnr biki nan da wata daya. Mama rabi kam ba hi tasoba ita in asan samuntane ace sati biyu domin bataso auren yakai wataba tindade kowa a shirye yake .tini mgnr bikin ya zagaye ko ina a Waziris family. Kaji bikin da ango be saniba.🤔 Anwar yaji labarin bikin amma be samu HAMMAD da mgnrba don ynada tabbacin bada izininshiba ze auri jawaheer don yasan inharda yawonshine ko kallo jawaheer bata isaba HAMMAD yayi mataba. Shikam HAMMAD bema ta kowa a family din tunanin anty jannarht yazama komi na duniyrshi a ynzu. Ji ykeyi kissn dintanma da yayi kara mishi sonta yayi. Kullum HAMMAD na daki anwar na tare dashi sam be gajiya dayi mishi natsiha. Shikam gogan yafi kaunar zaman kadaici fiyeda komi a rayuwarshi ta ynzu. Su jawaheer kam Anata shirye shiryen biki tini tafara amfani da maganin matsi da gyaran nono don duksun kwanta dmn gasu nonon har ciki daman suke. Mama rabi kuwa duk wani wanda ze kawo mata cikas a bikin tini ta gama dashi tariga takai sunanshi gun madam na bakin rafi, in Mommah tace zata gayawa HAMMAD mgnr bikin se mama rabi ta fatattake ta rufe ido tahau matsifa tana cewa "ke zainab kwata kwata baki isa da yarankiba inbnda abunki yaronnanfa kece kika haifeshi harse kin gaya mishi kibari mna se ana gobe biki kya sanar dashi aike kika haifeshi bashiya haifekiba" Mommah takance "Tou mama rabi wai damande abinda yasa nakeso a gaya mishi saboda gudun matsala.." "Mtwss banaga matsalaba a bikin yataba nide..inde an daura auren ko bayaso ai dolenshi ya zauna da ita.. hba sekuyiyata bin yaya a memakonsu su biyu .." "Tou mama rabi aibakomi yadda kikacedin hkn za ayi..." "Yauwa ko kefa zainab...ynzude yakamata ki bada kudin gyaran amarya knsanfa tinynzu za a fara ynzu kimtsa kintse.. " cewar mama rabi tana washe uban hakora. "Tou mama rabi..nawane.." "A'ah ke kuwa ai anzama daya kide kamanta ki bada ..gashi kuma tanason tayi yn siye siye" cewar mama rabi cikeda kisisina. "Okay 4millions yayi.." Cikeda jin ddh ta Zaro ido mna tayi yar dariya tace "eh bkm yayi kinga ai ykmata a gyare mishi ita sosai da sosai.." cewar mama rabi ..Murmushi kawai mommah tayi. Sam Mommah bata gayawa anty nahnah ba dayakema tayi tafiya zuwa dubai ita da mijinta. Seda ta dawo Nasreen ta kirata a waya dagawa tyi bynsun gaisa tace "anty inata kirnki baya zuwa.." "Eh knsan munje dubai da bbnsu noor walhy tafiyarne unexpected mommah da daddy kawai nasanar mawa.." "Okay.. mommah tagaya miki wani mummunan labari kuwa.." cewar nasreen Cikeda rashin fahimta tace "menene yafaru.." "Au ba a gaya mikiba.." "A mna ki sanar dani mna ke bnason rainifa kinsani niba wasa nakeyiba dake.." cewar anty nahnah dayake tasan halin nasreen da raini. "Nifa tsiyata dake kenan..Na kiraki zan gaya miki abu zaki hauni da matsifa.."cewar Nasreen. "Ina jinki tou gyamin mna.." "Hmmm wai yaya HAMMAD ne ze auri jawaheer.." tsabar firgice seda boot takusan faduwa a hannunta tace "Wace jawaheer kenan..fahimtar dani mna .wacece jawaheer kuma.." cewar anty nahnah cikeda dimauta adduarh takeyi allah yasa bawai jawaheer din data sani bane.. "uhm Wace jawaheer kika sani kemade anty.." cewar nasreen. "Kada kicemin jawaheer din mama rabi.." "Munada watane byn ita.." "What! Habade jawaheer din da kowa yasanta da bin maza ciki yafi a kirga datayi..!" kmr zatayi hauka take mgnr. "Eh mna itadin de.." cewar nasreen ita knta haushin abunya isheta. "Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un Ni hafsah..menene yashiga kan mommah.."cewar anty nahnah cikeda mamaki. "Hmm kinsan Mommah de mama rabi ce ke controlling dinta ita kuma mommah se yadda tayi da daddy .." "Eh hkne kam abunde allah ya kyauta..Kai bnji dadin lamarinba wlhy ynzu blood dinne za a hadashi da sauran mazan..abunda manaki." cewar nahnah daga yadda take mgna zaka gane abunna cinta inside. "Ai babu mamaki tinda mama rabi na garinnan..nifa kinsan ba shiri nakeyiba da ita jawaheer din ... se yadawa takeyi a social media zata auri jika ga waziris family...Wlhy kmr na kashe kaina tsabar bakin ciki dana gani ..." "Tab..ammakou abu beyi kyauba..shi HAMMAD din ya, ya amshi batun.." "Hmm bngaya mikiba ai mama rabi tace kada a gaya mishi se ana gobe bikin..tin ynzu se tatike mommah takeyi daga rnr da akasa ranar bikin zuwa ynzu mommah tabata kudi yafi 10millions.." "Kan ubannan..seriously sis ..kai matarnan tashiga uku wlhy...zanzo gobe gidan ai.." "Hmmm ko kinzo mommah bazata saurarekiba.." "Hakanande zanzo goben in Allah yakaimu.." "Tou shikenan sekinzo a gaidamin cuties dina.." "zasuji.." A tare kowannensu ya ajiye waya. Cikeda alhinin abun rnr anty nahnah ta wuni. Washegari da safiya kafin taje office ta biya gidannasu mommah. Mommahn ma bata tashiba ita ta tasheta. Bude idanuwanta tayi a hnkli taga mutum tsaye a knta ..tace "kinsan in ina bacci ba tashina lafiya.." cewar mommah. Zaunawa tayi a gefen bed din bbynta noor na. hannunta tace "mommah wani labari naji..shine bn tabbatrba nazo inji daga bakinki.." Mommah tace "inajinki.." Gyara zama anty nahnah tayi tace "wai mommah HAMMAD jawaheer ze aura fisabillahi.." "A se akayi yaya.." cewar mommah. kallonta nahnah tayi taga babu alamar wasa a fuskarta tace "amma mommah shine ba a nemi shawarata ba.." "Yi hkri uwata amina bnyi shawara dakeba.." cewar mommah. " ba zancen hkba mommah..kinsande hadinnan beyiba harga Allah ..haba mommah waye besan halin yarinyarnanba dabin maza ..gaskia mommah dasake.." Zaune mommah ta tashi da sleeping gown a jikinta tace "look uwata bnason mgnr bnza daman a kn wannan mgnrne zaki tasheni ina baccina...ki kiyayeni da mgnrnan yadda kika dawo kikaga anata hidumar bikin kiyi inzaki iya inbazaki iyaba zuba ido kawai...." "Amma mommah kinyi tunani kuwa a kn mgnrnan yarinyarfa batafa da tarbiya.." cikin hnzari mommah ta katseta "tinda ba abun arziki bne yakawoki..tashi ki fitarmin a daki..mara nutumci kawai..shiyasa ake cewa kun rainani a familyna tindade ni bn isaba daku dukknku.." Mikewa anty nahnah tayi jiki babu katabus tafita still tana mitar mgnr kicibus sukayi itada nasreen gaisheta tyi ta amsa bby noor tace "yaushe kikazo.." "Yanzunnan nazo..Mommah ma bata tashiba seynzu na tasheta.." "Tabb ashe kinsha matsifar mommah yau dinnan..kinyi mata mgnr.." "Hmmm eh..wlhy da gyara a lamarin mommah..nide kawai znsawa tsarautar allah ido cutanede an cuci HAMMAD..."ta karashe mgnr tana amsar diyarta daga hannun nasreen din ."allah ya kyauta..ainide shiyasa kika ganni bnce ko uffan ba..din ainace kada kiyi mgna gashinan knjawa knki bacin rai." "Eh aide nide nafadi gaskia." "Amma ai gaskiar beyi amfaniba.."cewar Nasreen. "EH ayanzuba wata rana ai gaskiar dana fada ze bayyana.." cewar Anty nahnah. "hmmm.. "kawai nasreen tace. "Ni zanje office..ngama nayi latti" cewar anty nahnah tna kallon agogon hannunta . "tou sis bye.." juyawa anty nahnah tyi da yarta a hannunta tabar gidan. Ashe duk maganganun dasukeyi mommah na labe tana jinsu aikou anty nahnah na fita ta fara zazzagawa nasreen matsifa wato ita tagayawa anty nahnah... Itade nasreen bata tanka mataba..Mommah ta karaci fadace fadacenta tabar gun. Itade nasreen ko a jikinta wai an yakusa kakkausa. 8:30pm Alhaji mansurne zaune a sitting room din yna jiranta sanye yake da mnyan kaya wani danyen yadine kalar bleu ya amshi jikinshi kyn.. da sallama tashigo idanuwanta na kasa sanye take da hijjb zumbulele har kasa.karasawa tayi tazauna a kn kujerar dake fuskantarshi. Tinda tashigo alhaji ke kalonta takara mugun kyau fatarta se wani wal wal takeyi kmr jikin kulba. "Ina wuni ..." cewar jannarht cikin sansayyar muryarta. "Lafia lau my angel..amarya bakya lefi ko kinkashe dan masu gida.. " cewar mansur yana yar dariya. Murmushi Jannarht din tayi . "Beauty ya shirye shiryen bikin..me kika shirya mana..babu wani events ne.." Murmushi tayi tace "A nagane dukkaninmu ba yara bane.." Murmushi shima yayi yace "A'ah ninede ba yaroba amma ke nawa kike.." Murmushi tayi kawai.. "Kibani account dinki ynzu in tura miki da kudin dazakiyi hidimomin gabanki..dakuma kyn lefe daxaki siya" "A'ah daka barshima danni babu abinda znyi..kun lefen inmunyi aure masiya tare." cewar jannarht. "Tab ashe akwai mata hk..."Alhaji mansur yace A zuciyarshi ba irin matarshiba inka bata sede ta raina bama zancen godiya. "A'ah my amarya..nadesan bazaki rasa abunyiba bani account dinki kawai.." Account din tashiga bashi nan take yayi mata transfer din billion biyu.. bakaramin mamaki tajiba ganin alert din a wayrta tace "nagode allah yasaka da alkhairi allah yakara budi..amma kudin yayi yawa." Sosai yaji dadin godiyar datayi mishi yace "Ameen de amarsu .No beyi yawaba kiyi manage ma zance.." Godiya tashiga yi mishi sosai yaji dadin godiyar abunka da besaba jiba se yau. ..."Beauty ina kikeso mu zauna byn mundawo daga honeymoon.." cewar alhaji mansur "Duk inda kaga yayi maka alhaji.." cewar jannarht. Alhaji mansur yaji dadihn hkn. Da daddare kwance yake rigingine idanuwanshi na kallon gefe guda. Anwar ne yashigo da sallama hannunshi rike da leda fara me tambarin disneychiking.. tsayawa yy a knshi batare dayasan cewa yashigo Dakinba.seda yayi spending 10mnt a tsaye amma HAMMAD besanma ya shigoba..se Murmushi kawai HAMMAD din keyi. "HAMMAD! HAMMAD..!!" Anwar yakira sunanshi. Firgifit yayi ya dago tareda cewa "anty jannarht dina..!" Yna wani Murmushi Idanuwanshine suka sauka a kn anwar dake tsaye hannunshi rikeda leda.. Bnce allah ya isaba😎 [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...26 Yeah hkri Mgni ne..👌🏼 littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemi 08033368013. Wani irin yawo alhaji mansur ya hadiye me mugun daci zuciyarshi cike fall da fargaba.idanuwanshi na Kan matar tashi. Yace "haba hajiya kirinka yiwa zuciyrki rangwame.." Nan ta za kalkale kale mishi da masifa dole ya bata hkri.. Rnr kuwa yakira manager dinshi dan tambyrshi koude yagayawa wanine Cewar zeyi aure ..domin manager ne kadai yasanda mgnr auren nashi.. Seda manager yarinka ma alhaji mansur rantsuwa sannanya yarda Cewar be gayawa kowaba.. Rnr da fargaba ya kwana..duk duniya babu abinda yake tsoro kmr Samira sam batada kirki . shekarun baya daya tattago aure data gane kuwa bakaramin haukacewa tayiba takama yarinyar dayaso auren tayi Mata duka tasa aka jefarda ita lilis a kofar gidansu.. Aiko Dole aka Fasa auren. Tin lokacin alhaji be Kara tunanin aureba se ynzu.. Hajiya Samira duktabi ta asirce alhaji da iyayenshi se abinda tace akeyi a familynnasu. Seda ya kwashe Kwanaki biyu a asibitin besan inda kanshi yakeba sede yana numfashi sama sama karshentama ostigen akasanya mishi....hnklin kowa na family din a tashe yake musammanma mommah da daddy da anwar da mommy Dade saurnsu. Anwarde tini ya dukufa addu'arh a KN lmarinna Hammad. Ita kanta jannarht din hnklinta a tashe yake Abu kmr wasa yna Neman zama gaske ..ba a Bari kowa yaganshi sede mommah da Daddy suma insun matsa doctors ne kawai suke iya shiga inda yake.. Musammanma Dr jannarht bata iya 20mnt batare datazo tadubashiba.tinda yafara aka kawoshi asibitin tadena komawa Gida da wuri se 9:pm na dare gani takeyi kmr kafin taje tadawo ya mutu. Bayan sundawo daga asibitin. zaune suke a kan kujera 3sttr itada daddyn. Rungume take jikinshi hnklinta a tashe tana hawaye tace "daddyn Hammad niyanzu yazanyi da rayuwata a Kan yaronnan.. Wlhy gani nakeyi kmr yaronnan baze tashiba kusan 2days besan inda kanshi yakeba.." Tyi mgnr tana karayin hawaye. Kara rungumota yayi jikinshi shiknshi hnklinshi tashe yake.. Cikin muryar lallashi yace " zainab kiyi hkri mana ciwofa ba mutuwa bane.. Ki kwantr da hnklinki kinji kicigaba dayi mishi addu'arh cuta ba mutuwa bace.. " alhaji ykrashe mgnr yana shafar kanta. Hawaye kawai mommah take tayi daddy na lallashinta shiknshi daurewa kawai yakeyi. Duk wannan ciwon da angon keyi hknbe Hana amarya jawaheerba cigabada shirye shiryentaba, ammande abunna damunta but gani takeyi kmr za a fasa aurennata da Hammad din, mama rabice ke kara mata karfin guiwar cewar babu abinda ze hana aurennasu fasuwa sede in ko mutuwa yayi shi Hammad din. Mommah ce zaune a falonta mama rabi na gefenta nasreen na zaune itama...duk mommah tabi ta lalace ta rame saboda tunanin ciwon Hammad din... "Mama rabi Dan Allah naceba..." Tsagaitawa tayi tagaza karasawa tana kallon reaction din mama Rabin. Cikeda fargaba take so tayi mgnr zucciyarta na rawa ..dmn tini takeson mgnr amma fargaba ta hanata.. Hade rai mama rabi tayi kmr tasan meze fito bakinta tace "inajinki zainab.. Fadi abinda kikeson fadi mana." Nasreen dake zaune da wayrta a hannunta, dawo da hnklinta tayi knsu danjin mezasuce.. Dakewa mommah tayi takauda kanta gefe tace "damande nace kou za a daga bikin na yarannan saboda ciwonnan nashi mubari ya warke kouya kika gani.." Haushine yarufe mama rabi ta kara hade girar sama data kasa tace "Ai inkinga an daga bikinnan zainab tou sede inta Allah takasance amma bikinnan baya fasuwa dan yna ciwon.. Duk kinbi kin susuce saboda ciwon dannaki uwar yanson diya..kalli yadda kika rame kmr ba zainab ba .." Mommah ta rausayarda Kai gefe tace "dolene mama rabi shi daifa gareni namiji..ynzu haka za ayi auren besan inda kanshi yakeba.." Cewar mommah. Mama rabi tace "tou sannu uwar yanson yara.. Hakan kuwa za'ayi tinda bakisan ranar warkewar tashiba..kece ki tashi tsaye a Kan yaro kin ki aise kiyita zama kyaga zama kilama magautane tinda ciwon yakici yaki cinyewa.. Nide aure insha allahu ba a dagashi in an daura se abari tarewar se inya warke din.."Cewar mama rabi fuska babu alamar wasa. Jim mommah tayi zuciyarta Sam babu dadih duk jikinta yayi sanyi da ciwon dannata itama daman tayi tunanin koude magautanne suka jefar Mata yaronnata.. HK da daddare daddy yasameta da mgnr a daga bikin amma fir tace aah ayi auren inya samu sauki se a tare.. Sam bata nunawa alhaji mama rabice taki amincewa da hknba. Shide daddy daman se abinda mommah tace. Duk Zan iya cewa Rabin kulada Hammad ynagun anty jannarht ne da anwar. Jannarht gani takeyi kmr mutuwa zeyi dukse takejin haushin tsana da kyarar data rinka nuna mishi a baya.. 8:45:pm Tsaye take a kanshi tana dudddubashi yayin da idanuwanta ke kan kyakyawar fuskarshi tausayinta fall cikeda ruhinta.. Ita harga Allah tasan bata tsani blackba hasalima Ada shine Wanda tafijin dadin hira dashi byn ummihnta. Lefinshi dayane gareta na yadda yabuda baki yace ynasonta a matsayinshi na kanin bayanta girma hardana banza tabashi, yayyin shi suma ta girmesu amma inka gnta ka gansu bazaka taba cewaba hkn.. Seda tadauki kusan 20mnt a tsaye a knshi kallonshi kawai takeyi.. Juyawa tayi da niyar barin dakin kawai taji an riko hannunta.. Cak ta tsaya hadi da juyowa tasauke idanuwanta a kanshi.. Idanuwanshi kyarr na marasa lafiya yasaukesu a knta.. "Alhmdllh.." Ta furta a fili. Hannunshi na cikinnata. "sannu black.." Tace cikeda jin dadin farkawar tashi. Murmushi yayi hawaye na gangarowa ta idanuwanshi yayin da still idanunshi na knta.. Dan tari yayi amma babu jinin ansamu nasarar tsayawarshi ..itama idanuwanta na knshi tausayinshi cikeda ruhinta.. Cikin muryar marasa lafiya yace "Anty Ina sonki wlhy da gaske nake... Kinga halinda soyayyarki ta jefani ko anty .. Mutuwa znyi kawai anty.." Dakyar mgnr ke fitowa daga bakinshi Seka kasa kunne sosai zaka gane abinda yake fadi. Hawaye masu zafine sukaci gabada zirya a kn kuncinshi yayin da dayan hannunshi ke kan kirjinshi.. Dayan kuma na cikinnata.. Cikeda tausayawa take kallonshi ita sam batamasan me zataceba ynzu yna nufin saboda sontane yashiga wannan mummunan halin.. "Ya rabbih..!" Ta furta a zuciyarta. Turo kofar dakin sukayi suka shigo cak idanuwansu suka sauka a kan hannunsu dake cikinna juna.. Juyawar datayi taga wadanda suka shigodin gabantane ya yanke ya fadi tashiga kokarin kwashe hannunta cikinnashi ..gam ya rike hannunta kmrba Mara lafiba dukda yaga shigowarnnasu amma hkn besashi sakin hannuntaba Wani irin sanyi yakeji daya rike hannunnata yayin da wutar sonta keta Kara garwashi tana ruruwa a zuciyarshi ..dabadan shidin namijin gaske bane da tini zuciyarshi ta jima da tarwatsewa bakaramin dauriya yakeyiba a knta.... Dakyar tasamu yasaki hannun Nata. Ganin nasu a wannan yanayin tini Mama rabi uwar yan fassara ...aiko tini ta fassara Wani abun .. Karasawa sukayi mommah kuwa cikeda tsana take kallon jannarht din itafa daso samuntane jannarht din tadena zuwar Mata inda yaronta yake.. Dan gani takeyi kmr itada mommy ne suka sawa dannata ciwon.. Gaidasu tayi cikinsu babu wanda ya amsa daman tasan hakanze kasance Juyawa tayi tabar dakin.. Karasawa mommah tayi cikeda farin cikin ganin dannata ya farka sannu tashiga jero masa.. Shikam sam beji dadin zuwannasuba domin zuwannasune yasa jannarht din fita... Mama rabi ma sannu tayi mishi sosai taji dadin farkawar tashi a zuciyarta tace "alhmdllh shikenan aurede yagama kulluwa.." Acan kasan zuciyarta kuma Wani tunani ne ke darsuwar Mata na ganin jannarht da Hammad din datayi hannayensu sarke Dana juna.. Mommah kam farin ciki ya rufeta ganin tilonnata ya tashi, kiran daddy tayi tasanar dashi yayinda shima yakira daddyn anwar yasanar dashi Dade sauran dangi.. Anwar shiya fara zuwa dmnba nisa yayiba yna masallaci. shima yayi farin ciki sosai da sosai. Kan kace kwabo aawaziris family sun cika asibitin kowa yna cikin farin ciki. Itakam mama rabi ta kosa Sudan kebance da mommah ta amayarda abinda rnta .. Direct office dinta tanufa zaunawa tayi dafe da knta. Kasancewar sarawar da yakeyi. tarasa meke Mata dadih tunanin maganganun Hammad din tashigayi... 9:30pm tabar asibitin saboda kiraye kirayen da ummih ketayi Mata. Tana Shiga gidan a falon kasa taga ummin da hajiya Fatima da sahura and bby Janan wadda take jikin ummih. Gaidasu tayi tana kokarin zama ummih tafara fada " waike kwana biyunnan meke damunkine seki rinka Kai dare haka byn kinsan saura 3days bikinki ynzuma daban kirakiba bakida niyar dawowa Ko .." Karasa zaman tayi kna tace "ummih yi hkri ainagaya miki ayyukane keyimin yawa kiyi hkri.." "Haba Wani irin aiki kenan saboda Allah.. Ai gobe baki zuwa Ko ina.. zaunawa Zakiyi a Gida acigaba da gyaraminke.. zakiyi aurenma kinki ki huta kullum senayi mgna tou yaune final .. bazaki Kara fitaba a gidannan harse bayan biki kuma inshi megidan ya barki tou wannan matsalarkuce..Nide lokacin kin fita daga ikona." UMMIH tayi mgnr babu alamar wasa a tareda ita. [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...25 littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemi .08033368013. Vip grp 1 nagode da love.kasu kiraye kiraye tnks. Zaunawa anwar yayi gefenshi yayi hadi dayin tsuki , wani lokacin haushima HAMMAD din yake bashi duk yabi yawani zauce a knta."anty Jannarht kuma.." cewar anwar. Dafe kai hammad yayi kna yace "Sowie blood..wlhy nadan soma baccine nayi mafarkin wai munyi aure da ita harma ta haifamin yayah uku duka mata..at one time fah.." Cewar HAMMAD yna wani smiling. "Toufah..ubangiji ya tabbatr wlhy in ita rabonkace ko a qaqane seka sameta.." cewar anwar. Wani irin farin cikine yaziyarci zuciyar hammad "Allah ya yarda..Nayima allah alqawarin azimi goma inhar anty jannarht tazama matata.." cewar HAMMAD mgnr kawai dan dadin zuciyarshi, amma baya tunanin hknze faru ko kusa, sede a mafarkin. Ido anwar yabishi dashi zuciyarshi fal tausayin dan uwannashi..."ammande ba daga yin aurenba zaka fara azumin.." cewar anwar cikeda raha. Annurine yasauka a fuskarshi duk duniya babu abinda yafi kauna kamar maganar anty jannarht dinshi."A mana insha allahu..me wahalarde insameta.." "Abu me saukine a gurin uban giji ai..tou Amarcinfa.."cewar anwar domin ya fuskanci hammad nason mgnr tata. "Dallah Kai wannan ya dama.. nifa ko babu amarcinma zan aureta..nifa burina kawai in zauna inyita kallonta ya wadaceni.." cewar HAMMAD yna wani lumshe ido ji ykeyi kmrma abunya faru. Murmushi anwar yayi yace "kut kayi karya yaseen kai dinnan da jarabarka.. " "Allah anwar nide kawai itadin nakeso ...kou babu duri..." Dariya anwar yy yace " dan iska dukda kna jinyar so.. baka dena mgnr bnzaba.. Ni tashi ga kuskus din..kawai kasani wahala." Cewar anwar. Zaune HAMMAD ya yunkura ya tashi yakai hannu ya amshi ledar yace "irinde wanda anty jannarht din tabani ne kou.." "Itacema ta dafa dan rainin hnkli..yaufa bakinka ya bude.." cewar anwar cikeda zolaya. Murmushi hammad yayi ya bude ledar yaga kuskus din spoon daya yayi yace ya koshi aiba irinnatan bane.. haushi yacika anwar ya dauki abinshi yahauci.. shikou gogan komawa yy ya kwanta yna aikin tunaninta. ** Seda akayi mata mgnin sanyi na 1week kna yau za a fara gyaran jikin. "Kicire kayan jikinki mna haba jannarht nimafa macece.." cewar hajiya dake tsaye kn jannarht din tana zaune a gefen bed, tin tini taketa fama da jannarht kn ta cire kyn jikinta amma fir taki tacire Wai ita kunya. Fita tayi takira ummih tare suka shigo da ummihn ummih tace "mamana ke karamar yarinyace daza ayita fama dake.." Shagwabe face tayi tace "ummih nide gaskia a barshi..tsirarafa zanyi haba ummih.." Hajiya fatima tayi Murmushi tace "hk zakije kinayima ogan a first night dinnaki yayita fama dake.." Kunyace ta rufeta .. Ummih tace "to aishine hajiya.. irin hkne sekiga in mace bata tsayaba se anyi mata dinki kmr ta haihu ...cire kynnaki seki daura towel karami mna haba mamana.." Dakyar aka samu tacire nan aka farayi mata gyaran tana zaune wani rushe na karkashinta yana turara gabanta da sinadarai masu kamshi dasa matsi. Hajiya fatima kuma nata aikin gyare mata jikinta da kayansu na yan chard. Habawa acikin kwana biyu ta chnza tayi kyau kai kace ba itabace jikinnan luwuit luwuit kmr a taba jini yafito abinka da farar mace..alkyabbar mata.😂 Lokaci nata tafiya shirye shirye nata gudana a bangarori da ban da ban. yayinda hnklin HAMMAD ba a kwanceba musammanma dayaji cewar saura 3weeks bikin anty jannarht a gun anty Salaha yaji tana gayawa mommy. Rnr be rintsaba gani yakeyi kmr ya rasata gabaki daya. A yau saura 1weeks bikin HAMMAD din tako wani bngare se hidima akeyi shikam gogan bemasan anayiba.. kullum yana asibiti kou kofar gidansu jannarht din ganinma yadda ta kara kyaunnan dukse yakarabi ya rikirkice shikam besan wani irin jarabta bane wannan son nata na nema yafi karfin zuciyarshi ... yau jikinnashi sosai yakara rikicewa domin sam baya ganema wanda yake knshi haka sukayi kwanan zaune ciwon kirji ya tsana ta gareshi ....kowa na dangi an hallara an tsaitsaya a knshi ..asibiti direct aka nufa dashi domin ko tari yayi se jini amai kuwa bayayin na komi sena jini.. direct a.a waziris hospital aka nufa dashi.. tna shirin tashi kenan aka shigo dashi kmr gawa a hannu... Anty salaha daman tini aka kirata tariga tasa komi yayi ready nan aka nufa emergency dashi ... tausayinshine ya rufeta komawa tayi itama tashiga emergency din tace kowa ya fita zata dubashi..nan tashiga aikin ceto rnshi tagano ciwon zuciyane me matukar zafi ya kamashi Ga ulcer kuma..temakon gaggawa tabashi bakaramin tausaya mishi tayiba byn tasamu ya dan samu aka maidashi dakin hutu..fitowa tayi duk suna tsaitsaye cirko cirko harda Mommah dasu mama rabi dataketa adduarh Allah yabashi lafia gudun kada a fasa auren na yarta.. Fitowa tyi tana goge zufa ta kalli iyalennasu dasuma ita suka zubowa ido tace "Alhmdllh jikinda sauki ansa mishi drib anchnza mishi dakima amma pls kada a shiga ynada bukatr Hutu..." cewar jannarht. Kasancewar babu daddyn HAMMAD shi yayi tafiyama zuwa zariya yau gobe ze dawo. sede baban anwar binta yayi office dinta danjin meye yakawo ciwon...byni tyi mishi dallah dallah gameda ciwon zuciyarshi.."alhaji inhar baa magance mishi dmwarshiba a gaskia ze iya rasa rnshi zuciyrshi na gaf da bugawa.." cewar dr jannarht.. hnklinshine yayi mugun tashi hk yabaro office dinnata jiki babu kwari. Direct anwar yakira suka fita waje suka samu gu suka kebe. Hnklimshi a matukar tashe yafara tmbyr anwar shin ko yasan dmwar dan uwannashi.. aikou kmr anwar na jira yafara bawa daddynshi lbrin soyayyar da HAMMAD yakema Anty jannarht.."ikon Allah kenan.." daddy yace hnklinshi a matukar tashe kai tsaye motarshi yashiga yabar asibitin. Dmn daddyn anwar sam be iya shiga tashin hnkliba yanzu seya gigice yanada matukar son yara sosai musammanma HAMMAD yashiga rnshi kwarai... ** "Nifa Alhaji bangane makaba kwana biyunnan.." cewar hajiya samira matar alhaji mansur dake zaune ta hakimce a kn kujerar dake falon tana sanyeda riga da zani na atamfa tayi daurin ture kaga tsiya bakace kirin se uban bleaching dataci gajerace amma tanada kiba Kai dagani kasan ta kwana biyu. Gabanshine ya yanke ya fadi amma ya dake yace "Kmr ya kenan hajiya.." cewar alhaji mansur dake zaune da jarida a hannunshi saboda fargaba seda jaridar tafadi a hannunshi amma yayi saurin wayancewa yadauki jaridarshi yacigaba da krntawa adduarshide allah yasa ba asirin bane ze tonu. Jajayen idanuwanta tabishi dashi kna tacigaba da mgna "ni kwata kwata jikinaba be bani da kaiba a yn kwanakinnan..kmr akwai abinda kasa gaba..kade Fadamin gaskia ko kafara neman aurene bnsaniba.." takarashe mgnr tNa kallon reaction dinshi. Gabanshine ya yanke ya fadi amma yayita maza yahau muzurai.."inji ubanwa yagaya miki hajiya.." "Bawanda yagayamin kawaide yadda nake ganin harkokinkanne dakeke gudanarwa a ynzu zuciyata na rawa.." cewar hajiya Samira tana kallon cikin kwayar idonshi. Cikin kwantrda murya yace. "Hba hajiya muna tare shekara da shekaru bnyi miki kishiyaba Se ynzu da dukkanninmu shekaru sun ka tafi.. Allah natuma ni mezan nema a gun wata bynke." Murmushi tyi, cikeda isa tace "kai kama soma alhaji..haba aiko giyar wake kasha..duk iya abunka kanemade na waje amma ai kaida aure sede na aljannarh da allah ze baka..dukdade bn haihuva nidinde na isheka..wallahi tallahi billahillazi nayiwa kaina alqawari duk rnr danaji lbrin kna neman aure a garinnan... Wa'billahillazi, garin kaduna yayi mana kadan .. Kai kasanni alhaji farin sani kasan kuma wacece ni.." tsagai tawa tayi tana kara turo dankwalinta gaban goshi . Alhaji kam shiru yayi don yasan wacece samira gabaki daya jikinshi yysanyi ta maza kawai yakeyi.. Cigaba tayi da mgnrna cikeda rashin mutumci "dani dakai Alhaji garin kaduna yayi mana kadan wlhy tlhy ina kada jaddada maka mgnrnan..ita kuwa wadda tayi gigin tsayuwa dakai da mgnr auren sena la antata ...! Kai kasani base anbaka labariba ni me iya kisan kaine ga duk macen datayi gigin zuwa gidana dasunan kishiya.." Am sorry wayata ta samu matsala.anty saadatubintuabdullahi Allah yaraya bbynmu. [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...27 Yeah haquri Mgni ne.👌🏼 littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemi 08033368013. Shagwabe face tayi tace "pls mana ummihna.. Kibari gobe inje daga goben shikenan kinji ummih.." Ummih ta girgiza Kai tace "nifa sometimes jannarht kina bani mamaki ..bikinki saura kwana uku sam bakya shirya wasu abubuwan ma kanki se shirmenki kikeyi.. Kayannaki daza kisa rnr bikin kin amso a gun telor din kou shima seni.." Girgiza kai jannart tayi alamar a,'ah.. Haushine ya turnike zuciyarta tace "halan ke karamar yarinyace..da komi senace ayi" "Ummih karamar yarinya kuma..nudin" Cewar jannarht. "Eh mna ..kina abunda Ko Yar 15yrs bazatayiba ..waikenan kingirmaa hkn ko.. Se uban shirme.." Sahura dake kusa da anty jannarht din ta kyalkyale da dariya jin ancewar anty jannarht se uban shirme.." Harara jannarht ta watsa mata ta wuga mata car key tace "munafuka kwasomin kyana a car.." Mikewa sahura tayi TNA dariya..UMMIH tace "eh MNA sahura inba shirmeba meye wannan.." Dariya sahura takarayi kna ta fice daga falon ta kwaso mata tarkacenta a car takai mata sama. "Ni UMMIH kidena kada kingade se dariya sahura keyimin.." Tayi mgnr cikeda shagwaba. Murmushi UMMIH tayi tace "eh mna aikinyi abun dariyarnne..kouba hknba hajiya Fatima.." Takarashe mgnr tana kallon hajiya Fatima itama se murmushin takeyi.."aah UMMIH ba shirme bane ai abubuwan ne sukayi mata yawa.." Cewar hajiya Fatima. "Yauwa mommyn Chardi tnks dakika goyi byna.." Cewar jannarht. Ummih tace "au kingoyi byntane.." "Har jiki na Goya mata ba bayaba.."Cewar hajiya Fatima. Murmushi jannarht tayi na yadda mommyn Chardi ta goyar mata baya. Ummih tasaki bakida kana tace "lallaikam..aishikenan inde jannarht ce na barkida ita .." Murmushi dukkaninsu da suke falon sukayi.. Mikewa jannarht tayi dominta haye upstairs , don a gajiye take kwarai, "Ummih inje aikin gobe pls.." Cewar jannarht data dan tsaya. Ummih tace "kingntako hajiya.. Wlhy nace gobe baki zuwa aikinnan zama zakiyi a gida.." Cewar ummih. Hajiya Fatima tace "kiyi hkri kinji jannarh da aikinnaki tukunnah.. Yakamata ki natsu jannarht domin ni'imar jikinki ta natsu itama gun da ake bktrta.. danma gyaran da nake miki me karfine irin me zama a jikinnan se rnr dakika haihu ze ragu, amma Ko kin haihun still akwai sede ba kmr adaba.." Cewar hajiya Fatima. Jannarht de ba hkn tasoba amma tace "tou na haqura.." Tayi mgnr tana cigabada tfya. "Ki Kira telor dinnan yakawo miki kynki.. Ko ki aika Dreva gobe ya amso miki.."cewar ummih. Tou jannarht tace kna takarasa hayewa upstairs din. A bedroom dinta ta yada zango, Ko ina tsaf tsaf se kanshi ke tashi , Kyn dake hannunta ta ajiye a site drower din bed din, kna ta cire hjjb din jikinta ta ajiyeshi gefe..fadawa tayi gadon tana fadin "wash.." Rigingine ta kwanta idanuwnta a rufe zuciyrta fal Tunanin black mamaki takeyi dayace itace sanadiyar ciwonnashi Allah yasani Ko duk duniya zata rasa mijin aure bazata taba auren Hammad ba ai kwarama ta mutu babu aure wlhy ..ai sede ta tayashi addu'arh Allah ya yaye mishi amma ita Ko kwantawa tayi bacci tayi mafarkin ta auri Hammad ai rnr tagama baccin kenan kanin kanin bynta.. "Yuuh allah natuba da aure nayi dawuri aidana haifi kmr Hammad dinma.. " cewar jannarht uwar yanson girma.😂 Turo kofar dakin mommyn Chardin tayi da sallama tashigo hannunta rike da cup da gora ..jin karar kofar dakin yasata ta tashi zaune domin dmn tasan be wuce mommyn Chardin ceba. "Af baki shiga wanknba.." Cewar mommyn Chardin "A mommyn Chardi ynzude nkeson shiga.." Miko mata cup din hannunta tayi amsa jannarht din tayi tana dan hade rai itafa tagaji da shan magungunan nan gaskia .."maza kafa kanki kishanye.." Mommyn Chardi tafada tana zama kusada ita. Kafa kai jannarht tayi tana yamutsa fuska dukdade babu daci Ko bauri sema zaki zaki.. Shanyewa tayi kna ta mika mata cup din amsa tayi ta bude na gorar ta tsiyaya mata shima kafa kan tayi tashanyeshi tas Tamika mata cup din. Amsa tayi tana fadin "tashi kije kiyi wankan muzo mufara gyarannamu.." Jannarht tace "tou mommyn Chardi... Inada tmbya.." "Ina jinki..allah yasa nasani" cewar mommy Chardi. "Yauwa mommyn Chardi Wai ance in mace Tasha Mgni dayawa in ba ayi sex da itaba Mgnin na damunta..? "Eh sosai kuwa.." Jim jannarht tayi tace "tou ni be damuna.."🤔 Murmushi tayi tace "Ai nagaya miki mgninki danake baki special ne..ba ynzude zakijiba a misali ynzude a kaiki da watanni hudu beyi amfaniba dake lokacin ne zaki dandani kudarki.. Ke dinnanma Wani namijin ze barki koda kwana dayane inba da laruraba ace be kwanta dakeba ai da babu lafiya..kingane byanina Ko.." Daga mata Kai jannarht tayi.. Mikewa tayi tabar dakin tace in jannarht din tayi wankan tayi ready ta snrda ita tou jannarht din tace hadi da shigewa toilet din. * A bangaren alhaji mansur kuwa ganin hajiya Samira muzurai takeyi masa Ashe batasan komiba a Kan bikinnashi kwantrda hnklinshi yayi yacigaba da gudanarda alamarinshi a natse yasawa rnshi dasunyi auren insuka tafi London tou bazasu dawoba a can zasu zauna hnklinshi kwance batare da samiran tasaniba..Kai kwance hnkli tashe.😂 ** Dai dai tafito daga wankan kugunta daure da towel jikinnan se shining yakeyi, taji karar wayarta sauri tayi ta goge hannunta a jikin towel din jikinta ta karasa tadauki wayr sunan dr nahnah ya bayyana baro baro..Daga wayr tayi tana murmushi tace "Mommy Noor..kece da kanki.." Daga dyn bangaren nahnah hafsat tace "amarya amarya bakya lefi ko kin kashe danmasu gida.." Dariya dukkaninsu sukayi Anty jannarht tace "bande kashe dinba.. Yakike ya my bbys.. Yau kwata kwata bamu haduba.." Cewar jannarht. "Eh wlhy Anty.. Ciwon Hammad ne dukya dagula mana lissafi sannan kinsan bikinki da nashi Rana dayane.."cewar Anty nahnah. Anty jannarht tace "HK anty Salaha ke gyamin last week Ashe ankusan bikin black din..allah yasa alkhairi." Cewar jannarht "Ameen.." Cewar nah nah. "ya shirye shiryen tou..."cewar anty jannarht. "aikuwade kam. Alhmdllh.. Ya nki shirye shiryen..anty Salaha tace ta tambayeki babu evens amma kinbata carti tarabawa kowa ..Allah yasa alkhairi." Cewar anty nahnah "A nabata dayakema card din yazo a kurarraren lokacin se shekaran jiya yakawomin.." "Tou babu lefi.. Ai bakiji yadda nke farin cikin aurennakiba Allah yasa alkhairi Allah yabada zmn hkri.. Insha allahu jibi zamuzo Aiki.." Cewar anty nahnah. "Ameen nagode mommy noor.. Tou allah ya kaimu..dayakede ummih duk tabada aikataune maybe in za ayi aikin sede zuwa yammacih..daman kinbarshi na saukake muku.. Knga kuma kuna naku hidindimun kada abun yayi yawa.." Cewar anty jannarht.. "Tou babu lefi amarsu..zamu lekode zuwa yammacin.. bikinki guda bamuzoba aiba lahiya.." Cewar anty nahnah. "Tou mommy noor nagode da karamci.." Cewar jannarht. "A habade bkm wlhy ai anzama daya.. Gobe zakizo office ne.." Cewar anty nahnah. "Aah ..ummih ta Hana amma naso zuwa.." Cewar anty jannarht. "Tou babu lefi aikinmayi kokarin kyanshi tin Ana saurn 2weeks kidena zuwa ai ki huta..gobe Zan aiko miki da sako.." "Tou nagode Allah yabar zmn tare.." Cewar jannarht. "Ammande dear.." Nansukayi sallama kowa ya ajiye wayrshi .sosai anty nahnah takejin jannarht har cikin rnta. Suna gama wayar jannarht takira telor dinta yace gobe dasafe ze Kawo mata dmn kayane Kala gomasha biyar na fitar bikin . ummih tace tabari insunje honeymoon din setase kayan lefennata a can. Kala gomasha Biyar dinma ummihce tasiyosu da takalmansu da bags dinsu ummin da knta taje tasiyo tayi zabi kuwa komi yayi. Rarraba ido yarinkayi Ko ze Kara ganinta amma ina be gntaba da doctor din darema tazo dubashi seyaga Dr fa'izace ya tambayeta jannarht din tace aita wuce yanzu sam beji dadin hknba a rnshi.. Mama rabi kuwa tananan tana ankare dashi.. Watsewa kowa yafarayi anwarne ke kwana dashi dukdade mommah baso takeyiba. mama rabi de dmn a motar mommah sukazo daman direba yakawosu tou hkma yanzu drevanne ze maidasu. Suna tafe a motar mama rabi se hmm kawai takeyi alamar da mgna a bakinta.. Mommah ce tace "wai meye kiketa hmm.." 'Ai kmr mama rabi na jira tace ''Dolene ince hmm.. Ke kamde bnsan wace iriyar mace bace .. Kina nufin bakiga abinda naganiba.."cewar mama rabi. Cikin rashin fahimta tace "kamarya kenan..minana kika ganin.." "Mtwsss Wai kina nufin damuka shiga dakinnan dazu bakiga hannun Hammad ba cikin na wannan doctor din taku.. Ni ubanwama sunanta.. " Itama mommah tsuki tayi tace "mtws jannarht ba ngni wlhy.. ganin jikin Hammad din yy saukine harya farka shine yadaukemin hnkli dase na dauketa da Mari don tagane tayi kuskuren tabamin hannun dana..haka kawai tana nema ta lalatamin yaro.. Kouda yake tinkafin sukai haka take mannemai shegiyar yarinyar kmr Yar aljanu.." Cewar mommah. "Au ke kuma shasha shar kina gani baki tsawatrba.." Cewar mama rabi cikeda tsegumi mommah tace "da bna tsawatrwa da abun yafi hk ..shegiyar aini bamama shiri bataga fuskaba.. Ai tsanar danati mata babbace..danma nayi saurn ankarewa ai data sani kuka" cewar mommah Mama rabi tace "tabdijan.. Allah yayi miki gyadar dogo dan daganin yarinyar idonta a tsaye suke tsohuwar guzuma harynzu taki aure se iskncinta takeyi da mzn mutane.. Allahde yatsare kada kafin a sallami yaronnaki ta lalace mikishi.." Cewar mama rabi. "Tab ta Yaya ai nariga nayiwa tufkar hnci tini ai a kallon da nayi mata na tabbatar bazata Kara gigin zuwa dubashiba..tsinanniyar yarinya.." Mama rabi tace "wannan ai sede ace tsohuwa bade yrnyaba..hmmm kede ki Kara dagewa.. Wannan yarinya in bamuyi wasaba se abunyafi karfinmu.." Cewar mama rabi. Mommah tace "insha allahu kafin lokacin tana dakin mijinta... Nji Ana cewa Rana daya nema bikinta da Hammad din.." Wani sanyine yaziyarci zuciyar mama rabi tace " alhmdllh..ashema takwana gidan sauki..kowa ze kwasheta oho cande su karace..nifa Dana gnta seda gabana ya fadi jikina yabani itadin ba alkhairi bace ga iyalinmu.." "Kede Bari nidai dmn ba sonta nkeba.. Sedesu saurn kesonta itacefa doctor dinsu suma matsiyatanne irinnata ai.. Uhm bama kisan Wani abuba mama rabi yarinyarfa anata fadar ba'asan ubantaba ..."cewar mommah tana tabe baki. [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...28 littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemi 08033368013. Am sorry bacci ya kwasheni..😅👌🏼 *sis nagode da abun arziki allah yasakada alkhairi ubangiji ya jibanci lamarinki allah yakaro rufin asiri ubangiji ya jibanci lamarinki. Tnks for the karamci.. Fans kuce ameen.* * "Tab.. Kicemin batada usuli.. Kai allah de ya kyauta kam.. Ashe a gun uwar tata ta gaji isknci.. Amma anyi asara." Cewar mama rabi. Mommah tace "aikuwade.." Hirarasu suka cigaba dayi har aka isa gidan mama rabi aka sauketa kana aka nufi gida da mommah. ** Kowa ya watse yarage dagashi se anwar. "Anwar Anty jannarht tawuce batazo taga lafiyataba.." Cewar hammad hannunshi na saman kirjinshi. Anwar yace "tou bakacemin after 8 ba tabar room dinnanba.." "Uhmm inason in kara ganinta againt.. I missn her .." Yy mgnr yana wani lumshe ido. Shide anwar kallonshi kawai yakeyi." Pls blood kada kayita tunani tunani kaga kadan samu sauki kada kuma a koma gidan jia don allah,, " Idanuwanshi yabudesu tar a kn anwar yace cikin sanyin voice yace. "Blood yaza ayi indena tunani ..byn har yanzu zuciyata cike takeda soyayyarta.." Cewar hammad. "Hba blood.. INSO CUTANE AI HAQURI MAGANI NE.. Be strong mana kaji .." Cewar anwar. Murmushin kawai hammad yayi hadi da daga mishi kai kawai. Yasan babu wanda ze fahimci me yakeji a zicciyrshi se shi da ubangijinmu..rnr hk ya kwana yana tunaninta. Da bacci ya daukeshi seya hau mafarkinta wai gasu a cikin ciyawowi farare. ** Washe gari dasafe telor dinta yakawo mata kynta sunyi matukar kyau over dmn tini ta sallameshi kudinshi ..10pm anty nahnah ta aiko dreva dinta da sako.. Akwatunane guda hudu peach color matu mtkr kyau. aka shigo dasu falan.. Da mamaki jannarht da kowa na falan ke kallon akwatunan .. Kiran anty nahnah jannarht tayi tace "sis wannan kyn arziki haka.. Hidimar tayi yawa ai.." "A habade babu komi wlhy sis kin cancanci fiyeda hkn dea.. " cewar anty nahnah. Sosai jannarht tarinkayi mata godiya har ummih ma ta amshi wyr tayi mata godiya..bude kyn akwatunan suka shigayi akwatin farko cike yakeda kananan kaya irinna indiannan kyn matsu da sleeping dress.. Akwatina biyu atamfofine manya da lesis da shadda. Akwatina uku bags ne and shoes da kudi a ciki dubu dari biyar.. Dan kid din kuma gwala gwalaine mnya da diamond ..kyn ya bawa kowa mamaki seda jannarht takara kiranta tace "harda kudi kuma sis gaskia zandawo miki dashi..". "Hba sis kikara kise kyn kiching.." Cewar anty nahnah. "Aiyacema komi se munje dubai zamu siya ..a gaskia nagode dakyn arziki allah yakaro sitira.." Ameen anty nahnah tace. Sosai tayi mata godia hk ummih ma ta amshi wyr tarinka mata godiya. ** Shirye shirye keta gudana babu kama hannun yaro akwatina dozing biyar mommah tayi komi na ciki oder dinshi akayi hatta akwatinma oderne mommah ta zuba mnyan kya ciki sosai. Komi mama rabice ta tsara hatta akwatinan ita tayi tace ayi dozing biyar din. Ita kuma mommah tace tou. Sude se nasreen da anty nahnah nasu idone. wadande keta kaudi a bikin anty safara'u ce da sauran mabiynsu na family din. A yau saura kwana daya bikin aiki ya kacame muku a gidan abunkada mnyan kusoshi. Da kyar mommah tasamu taje taduba dannata bajimawa tadawo. Mnyan frnds din mommah din duk sunzo sun cika gidannata. Mommy de tasan ba a maraba da zuwanta hknne yasa batayi gigin kai kantaba don gudun wulaknci. Amarya jawaheer kam se kaudi takeyi kmr angon karya.. Taci gyara amma baka taba cewa anyi mata gyara me tsadar da akayi mata.. Dade sauki za ace.. Kawayanta suma yan karya se binta sukeyi a gindi a gindi. Mama rabi kuwa se tatsar mommah takeyi kmr bank da an bata zata dawo tace she need more.. Kai halin mama rabi babu kyau. ** Tinda rana ta fara bayyana a garin takejin gabanta na yawan yankewa ya fadi se ambaton innalillahi taketayi a zuciyarta.. Hk ummih ma ta tsinci knta adduarh taketayi itama batareda kowa yasanarwa kowaba.. Jannarht taci gyara jikinta se walwal yakeyi kmr tarwatsa a ruwa.. Kou ina ya kara kyau da haduwa. Salon taje akayi mata da wankin kafa.se yammaci tadawo koda tadawo tagasu mmmn noor da anty salaha dade sauran matayen abokanayen aikinta. Tana shigowa gunya kacame da amarya amarya.. Murmushin kawai takeyi tanabin kowannensu suna gaisawa. Anty salaha ce tace ''_kinyi kyau amarya.. Amma sede bnga kinyi lalleba.." "Eh wlhy bnyiba ni bnsone ngji .." Cewar jannarht. Anty nahnah tace hk zakiyi aure amarya babu kumshi.." Murmushin jannarht din tayi.. Anty fa'iza tace "ai baki isaba.." Wayrta tadauka takira me lalle tace gobe tazo tayi mata da sassafe tinda ynzu yamma tayi ..ai kace aikacen da baza a rasaba sukayi after magrib kowa ya wuce gidanshi. ** Yinin rnr cir bega tazoba dukse yakejin ciwonnashi na karuwa sam hnklinshi yagaza kwanciya abincima yakasa ci.idanuwanshi na yunwar son ganinta.. Minti kadanse ya tambayi anwar kou tazo yace aah seyace yaje ya duba hi zeje ya duba yadawo yace aah batazoba.. Kwantar mishida hnkli anwar ketayi. Daddyn anwar din yazo yaga jikinnashi yaji ddn ganinshi yana dan walwala dukdade yna hngo damuwa still a tare dashi.. Be jmaba ya fice daga asibitin zuciyr fal tunani tunani. ** Daren rnr tasha gyara harda allah ya isa.. Washe gari hk zuciyoyinsu suka tashi babu dadih.. dasassafen safna me kunshi tazo tafara zajeta da lalle me matukar kyau... Dasafen kowa ya hallara.harda sadiya yar wajen mmn ibrahim ma tazo da tsohon cikinta a jikinta.. Misalin 11:pm tashigo gidan parkin motarta tayi ba a kn tsariba get man ma daya bude mata get kadan yarage ta bankadeshi.. daurin zani bara da bana gyalenta a hannunta.. A falonta tasameta zaune ta tasa tv gaba tana kallon zeeword hnklinta kwance.. "qawalliyata sannuda zuwa.." Cewar hajiya samira tana mikewa tsaye da remote ahannunta. Hajiya hadiza dake tsaye gyalenta a hannu tana kallonta galaaalaa...tace "yauwa samira.. Oh abun mamaki sena gnki hnklinki a kwance..ammande abun bb gayyata hk amintaka tace.. Hmm" cewar hajiya hadiza. "Zauna mna qawalli.. Duk na gnkine a hargitse lafiya de kou..gayyata tame kuma.." Cewar hajiya samira.. Ai birthday dinnawa se next weekend bayau bane ba.. Dogon numfashi taja tace "mtwss ana gabas kina yammah.. Da allah barni ni ai bngata zamaba barni kawai a tsayen..." Cewar hadiza tana kallon samira cikeda mamaki. "Wai meke faruwane.. Meyene kikazomin a hargitse duk kina neman sa hnklina ya tashi.." Cewar samira cikeda matsifa. "Ai dole kiganni hk.. Kekou naga ko a jikinki..wai anya samirance dana sani kuwa...tab..hmm.." Cewar hadiza zufa na karyo mata dukda sanyin acn dake falon. Murmushi tayi tace "kwarai kuwa qawalli bata cnza zaniba.. Gayamin mike faruwa.." "Mtwss ammande kinyi asara bntabbatr dacewar ashe matsifar takima ta karya bace se yau.." Cewar hadiza tana juyawa zatabar falon son gani takeyi kmr rainin hnkline kawar tata takeyi mata. Kamo hannunta samira tayi cikeda rashin fahimta ta juyo da ita suna fuskantr juna tace "nifa bn fahimci zncenkiba hadiza kya tafi ki barni a duhu ki gaggauta gayamin meye pls..duk nji gbna nata faduwa wlhy" Se ynzu hadiza ta fahimci samiran batasanda auren .." Wai kina nufin bakisan yaune auren alhaji mansurba da dr jannarht..kou kinsani rainine zaki kawomin.." Remote din dake hannunta ya fadi kasa ta cakumi wiyan hadiza tace "aure kuma kmrya..wacece jannarh kuma..denamin wasannan bnso gaskia bari.." Cewar samira hnklinta a tashe. "Tabbas aure kuwa hajiya.." Hadiza ta kwaci wuynta daga hannun samira da jikinta yahau tsuma ta ciro katin bikin ta nunawa hajiya samira tsaf taga sunan mijinta radau ga timedin daurin aure byn ansaukko sallar jummarh.."kan kutmar babbar...kai... bura ubannan.. Ni samira wallahi karyane..hba dana haukace wlhy..." Samira tace hnklinta tashe ta cire dankwalin knta ta jefar tana amsar card din takara karantawa dukda dishi dishi take gani.. [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...29 littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemi 08033368013. Sorry for the typing errors wannan besamu editing ba. Haukacewa tayi tahau maganganu kmr tababbiya ..hadiza na tsaye tana kallonta ..yayin da dukkanin masu aikinta suketa lekowa dan ganin lafia dasun leqo sesu koma ganin uwar gidannasu kmr mahaukaciya shikou gogan daman bayanan tin7:am ya fita. Fashewa tayi da wani matsanancin kuka tace "hadiza ni mansur zeyima haka.. Wlhy seyasan yayi da yar halak sena nuna mishi another side of me...." Tyi mgnr tana kuka wiwi yayin data zauna kasa warwass kmr sabuwar tababbiya kannan nata yayi baje baje dmn kn babu gashi.. Dukya zama furfura.. Zaunawa hadiza tayi tana sauke ajiyar zuciya cikeda matsifa da bala'i tace "nabarkine kiyi duk abinda zakiyi samira nasan zafin dakikeji..Amma bntaba ganinkiba kinyiwa kishiya kukaba se yau..wai a hkn danma baki san wacece matarba..ynzu ba hkn bane solution kina nufin zakibar faruwar aurenne.. Yarinyarfa ba asan asalintaba a gidan marayufa ta taso..kuma wlhy ina tabbatr miki seta kwace kijinki tsaff domin akwaita da shiga rai.." Wani irin uban ashariya ta kara laftowa tace"jar ubannnan..hb hadiza ni samira bidda nice znbar mijina yayi aure..ai da inga rnr nan kwara ace nayi yawo tsirara babu wando.. Tabdijan!'' Tayi mgnr tana share hawayen fuskarta.."wallahi yadda nyi hawayennan sena nuna mata kuskurenta na tinanin auren mijina data kesonyi.." Takarashe mgnr tana mikewa ta dauko wayarta hadiza na kallonta.. Tana kallon agogon hannunta tace tace "Kirawomin hajara dosha ynzun nan.. Kinsan gidansu yarinyar kou.." Hadiza tace "kwarai kuwa..har asibitin datake aiki nasani nannema asibitina ai ynzu naje asibitin nake ganin cars din na amsa naga inkiyar ashe mijinkine.. Kuma nasha ganin motarshi a asibitin nifa nasha ko yana zuwane a dubashi.. Ashe nemn aure yake zuwa nema.." Hadiza ta karashe mgnr tana dialing num din hajara shadow.. Shahararriyar karuwace batada mutumci kou a cikin tsinannu itadin babbace . Samira tace "dan iska.... Aikou zeka jafa'i da matsifar dabe taba ganiba a rayuwarshi.. Haba biri yy kmada mutum hadiza shiyasa naga take takenshi a kwanakinnan duk yabi ya rikice.." "Ke wlhy ze rikice..ke kngantane aikouke mace sekinji shaawarta.."cewar hadiza. Daga mata hannu tayi tace "dakata.. Aikou sena tarwatsata seta zama abun kyama ba abun shaawaba sena lalata aurentada mijina kuma babu namijin dazeyi shaawar aurenta againt a hk zata mutu babu aure.. Shine hukuncinta na auren mijina datasoyi.. Znshiga ciki inyi waya ki kiramin hajara komi takeyi tazo yanzunnan.." Tana gma mgnr tashige bedroom dinta. Hadiza kuwa hajaran takira ta isar da sakon samiran gareta. ** Alhaji dake zaune a falon manager yayi wanka time kawai yake jira ya buga shaddarshi ya karkace hula ya nufi gun daurin aurenshi. Manager na gefenshi ynatayi mishi kirari.."ango na jannarht.. Kaga na jannarht bada knka a sara kaje gida kacewa hajiya samira ta ya fadi.." Murmushi alhaji mansur ketayi yace "kirari yy kaci gidan samannan nawa dake anguwar rimi.. Amma sede ka bata lamarin daka kirawo sunan samira a zancen.." Dariya manager ya kwashe dashi yace "affuwan uban dakina.. Tuba nkeyi na jannarht da jannarht allah yaja kwananka kaida amarya yar fara.. Kaga angon farar mace fitilar zuciyar me gida.." Wani kayataccen murmushi yasaki yace "na kara dankara maka subuwar mota kirar C450.." Godiya yashiga kwararo masa knshi kasa ..murmushi kawai alhaji mansur keyi allah allah yakeyi lokacin yakarasa yanufi gun daura aurennashi... Wayrshi dake gefenshi tayi rurin neman agaji jawota yayi yadaga yakara a kunne. Jimm lokaci kankani yanayinshi ya sauya beyi mgnaba ya ajiye wayr hadi da dafe kai rai a matukar bace.. Manager ne yashiga tambayrshi meke faruwa seda yayi spending 10mnt a duke knshi kna ya dago yace "kukun gidanane join yakirani ynzu yake snr dani hadiza kawar samira tasanar mata dacewar znyi aure.." "Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un..shikenan komiya lalace mna..amma allah ya tsinewa uwarda ta haifi hadizarnan shegiya me suffar matsiyata.." Cewar manager hnklinshi a matukar tashe. Dogon numfashi mansur yaja yace "Wallahi tallahi a wannan limit din babu wanda ya isa ya hanani auren jannarht.. Adade anci galaba a kaina amma a ynzu hkn bame yuwwa bne.. Sede in rabu da samirarma gabaki daya in huta.." Cewar alhaji mansur. Bkramin mamaki manager yayi mamakin kalaman ogannashi a yau.."tabdijan! Lallai yau kadarin samira ya ragu a kn Alhaji mansur.." Cewar manager a zuciyarshi. ** Hidindimu keta gudana a aa waziris family kasancewar yau na rnr daurin aure. Gidan makil yake da jammarhn arziki manyan motoci nata packing a farfajiyar gidan babu masaka tsinke. Daga wayewar garin rnr zuwa ynzu da saura awa daya daurin aure mommah tasa kaya yakai kala ashirin.gold kuwa nata wayyo ta ko ina a jikinta.. Hk gidan mama rabi ma duk inda ka wulga ido jamaarh ne. Hajiya jawaheer kuwa ai ansha makeup kmr aljana😅 me video kuwa se binta yakeyi yna kashe mata picture da video. Se shiga takeyi tsna fita na kyn alfarma se isa takeyi tana kaudi ji takeyi kmr bazata taka kasaba. ** "Haba mama komi se anyita fama dake.. Dubafa kigani tin tini me makeup dinnan keta jiranki amma kinki yarda kince ke bakiso me kkeso tou ynzu.." Ummih keta fadin hakan tana tsaye a kn jannarht din dake zaune a stool din dressing mirrow tin tini tayi wanka amma taki yrda ayi mata makeup wai ita bataso a bata mata fuska. Anty fatima ma tayi tayi ta tsaya amma taki hk anty salaha da anty nahnah sunyi sunyi takiyarda .dmn me makeup din anty salahance takawota. "Ummih nifa bnso.. Kainama ciwo ykeyi.." Cewar jannarht din dake zaunen tasha kunshi ta kou ina kyalkyaline a tattare da ita dukdade babu makeup natural beauty kenan. "Nima hkynzu kannawa ciwo ykeyi.. Hba my bby ki tsaya ayi miki don allah kowa se yayita mgna kinki ki aikata abu.." Cewar ummih. Turo baki jannarht din tyi kmr karamar yarinya .. Sadiya dake zaune a gefen bed da tirtsetsen cikinta tace "A barta mna in bataso aiba a dole..duk anbi an takura mata.." Maman Ibrahim dake gefenta tayiwa sadiyar dakuwa tace "kinci uwaki mara kunya kawai.. Anata fama ta tsaya ke uwar yan tsiwa zakice kada a takura mata.." Dayake duk saurn suna kasa sunata aikace aikace. Daga ummih se jannarht da sadiya da mnta se me makeup zeenart. Ummih tayi murmushi tace "hali dubu rubutun dutse uwar yN tsiya kenan.." Turo baki tayi dmn sadiya akwai tsiya.. Mmn Ibrahim tace "wlhy kuwa ummih..halin dubu duk bb na zabe.. yarinyarnan batada kunya kuma ga cikinnanma yakara sata matsifar." Murmushin jannarht tayi tana binsu da ido.. Ummih de magiyar tacigaba dayi mata kn ta tsaya ayi mata kwalliyar. Wani irin wawan packing sukayi a kofar gidan. Fitowa sukayi su uku a jere babu me mayafi a jikinsu daganinsu kasan tsiyace takawosu hajiya samira rikeda hand bag dinta tayi daurin ture kaga tsiya ita kuwa hadiza daurin zaninta a saman ciki ta karkace dankwali gefe.. Hajara kuwa inka gnta kace namijice wandone jeans jikinta se riga tsheet da cap ta maida cap din gefe guda.. Direct cikin gidan suka shigo me gadi nayi musu sannu da zuwa kou kallon shi basuyiba hajara tace mishi "mumu dan iska.." Baba megadi najinsu dmn daganinsu yasanba mutanen kirki bane. Duk abinda suka gani a tsakar gidan sesunyi kwallo dashi allah yaso bb cikoson mutabe a farfajiyar gidan sede ta byn kiching. Direct suka nufo falon gidan segasu tsundum babu ko sammala hajara na taunar cingom tana karewa gidan kallo. Nan kallo yadawo kansu kowa na mamakinsu.. Hajiya fatimace tayi karfin halin ce musu " sannunku dazuwa..bismillanku ku zauna ga abun zama bari in mike a zubo muku abinci.." Tyi mgnr tana mikewa. Hadiza tayi wani far da ido tayi carab tace "mu ba bakin zama bane .." Samira dake a kule tace "a kn ubanki zamu zauna.. Aini bnga matsugunniba a wannan kurku kun.." Hajiya fatima tayi mamakin jin furucinsu abun harda zagi.. Kowa na falon yayi mamakin furucinnasu. Anty fa'iza tayi carab tace "Tou ubanme yakawoku tinda ku ba bakin arziki bane.." Hajara tayi wani murmushin tace "allah sarki dakin rike zaginki hannu biyu biyu damunan inde zagine gidan kika taras.." Hadiza tace '' Mu ba bakin arziki bne kmr yadda kika fada ..dakunsan meke tafe damu da bakuyi mna tayin zamaba ballantana mgnr abinci..ina tabbatr muku mune akewa inkiya da ganinku da alkhairiba.." Anty nahnah tayi carab tace "aikou kunyi asara .. Seku gaggauta fita daga gidannan danmu alkhairine kinga kuwa alkhairin da sharri basa haduwa guri daya.." "Ke kuma awa yar mage.."cewar hadiza.. Samira tace "Ku dena bata mna time pls .ina ita tsinanniyar ganta lalliyar asararriyar take a nan hadiza.." Cewar samira Hajiya fatima tace "nan babu gantalalle kuma babu asararre kmr ku yayan tsiya haihuwarku bala'i ce a doron duniya..." Haraja tace "keeeee tsohuwar yar bariki ja bakinki kiyi shiru mu nan inde tsiyace kin fadi dai dai.. Tsabar matsifa gashin gindinmu muke tsigewa muke cinyewa.. Rufawa knki asiri ba gunki mukazoba a ynzu hk..in kinada bktr dukane kwantrda hnklinki duk wanda yake gidannan semunyi mishi shegen duka kafin mifita a gidannan.. Tukunnadai ina ita amaryar karyar take.." [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...30 littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemi 08033368013. Fans rnr talata sunan bbynafah...🙈 Ganin bura ubannasu yayi yawa yasa kowa dake falon ya mike tsaye anty salaha rai ya bace ta kalli hajara tace "Ba a saniba kuma ke baki isaba a fito miki da amaryaba tinda ba alkhairi bne yakawoki dan kan ubanki.." Cewar anty salaha. Hadiza tasaki baki galala tace " iye ke harkin samu bakin zagi.." Samira tace "A'ah gyalesu ba laifinsu bne rashin sanin suwaye mune yakawo hkn.." Hajara ta ciro kwalin sigari a aljihun wandonta ta kunnata ta fara zuka ta kalli anty salaha tace " dakinsan kouni wacece da bakiyi gigin zagin ubanaba.. Karki dmu mu tashin hnkli gidan kuka taras.." Wayrta tazaro a aljihu takira wani lamba dagawa akayi cikin katuwar muryarta tace "Hello sangami babban arne.. Kazo gidannan dana tura mka address dazu inajirnka ynzunnan.." Katse wayr tayi tasamu kujera tazauna tadaura kafa daya kn daya tna cigabada busa sigarinta. Kowa se binsu yakeyi da kallo yayinda su sauran ke tsaye sunata girgije girgije...''ke ubanwaye yabaki dmr zama tashi ku fitr mna a gida mu yau rnr facin cikin mune.." Cewar anty nahnah. Jin ance rnr farin cikine yywa samira ciwo tayi wuf tace " Kinci durun uwaki da farin cikin.. Wlhy se kunyi nadamar wannan rnr.." Cewar hajiya samira tna nunasu da yatsa.. Anty fa'iza tace "ke naki durun uwar hotone ko ..karamar karuwa.." Nan samira ta yunkura zata gallawa anty fa'iza mari aikou nan bala'i yakara kaurewa anty nahnah ta kai hannu ta rike hannunta sekou rn sakira ykara baci dambe ya kaure.. Itade hajara tana zaune tanashan sigarinta.. Jin hayaniyar tayi yawa yasa ummih dasuke sama suka saukko dan ganin meke faruwa mmn ibrahimn ce tashiga tambyr lafiya.. Jannart de nata binsu da ido gabaki dya setaji knta yadauki ciwo. Tmbyr lafiya sukeyi amma babu wanda ya kulasu se kace nace akeyi.. Cikin daga murya sadiya tace "ubanwaye yace kuzo gidannan..ke tsinanjiya harda sha mna sigari a gida.inkeba musulma bace ni mu nan musulmaine.." Cewar sadiya tana karewa bakin fuskar kallo. Tsagaitawa sukayi suka juyo suka zubo musu ido.. Kallo daya samira tayiwa jannarht tagano itace amaryar daza a auro matan. "Ubankine yace muzo..'' Cewar samira. Mmn ibrhm tace "baiwar Allah meye na zagi kuma.." Hajara tace "ke bakiji me tace bane.." Mmn ibrhm tace "ai kinga hnklinku da ita ba dyaba.." Samira ta kalli hadiza tace "a cikinsu wacce tsinanniyace wadda mijina ke shirin aura.." Hadiza ta nuna jannarht yyinda hnklinta ya tashi zuciyrta keta bugun uku uku ..se ynzu kowa ya fahimci su waye bakin bala'in nasu.. Sadiya tace "ashe kece tinkiyar tata..tou sannunki dazuwa ke kuma hk naki salon yake.." Samira tayi wani murmushin rashin mutumci tace "Uwarkice tinkiya..ke nifa dakika ganni Namafi hkn..nazone in snr DA ita da kuma ku mabiyannata cewar ta gaggauta fasa auren mijina.. Wallahi tallahi gidana yafi wutar jahannama zafi da tiriri.." Hadiza tace " kwarai kuwa.." Sadiya tace "Taki uwarcede tinkiya shiyasa ta haifeki tinkiya.. Shegiya me siffar yan wuta.." Mikewa hajara tayi tsaye dan ganin mqra kunyar dake mgnr nan.. Hadiza tace "ke yarinya bi a hnkli inba hkba sakiyi nakudar dole.." Samira tace "barini da ita so takeyi in gyara damrin zanina a ruwan cikinta.." Sadiya ta bude baki da niyar mgna ummih ta hanata.. Karasawa gaban jannarht ta fara kokarin yi . Sadiya tazo tashiga gbnta tace "tsaya nesa nesa kallon kura shedajiya bamusan dame kikazoba zamu bar ki ki tabata.. No" cewar sadiya. "Ke bani hnya in wuce in sameta face to face in buga mata warning a kn mijina.." "Mtwssss inkin isa kin cika mace ai da mijinnaki baxe kalli wataba..kije ki sameshi kiyi masa warning din shi mna.." Cewar anty nahnah. Jannarht de na tsaye tana sanye da hijjb dinta ita duk hnklinta a tashene sam bata iya fitinaba. Hadiza tace "me kike jira da bazaki fincikotaba kici uwartaba a gaban magoya bayannata.." Sadiya tace "ta tabata idan banci tsinin lungu da lungu na gindin uwartaba.." Tyi mgnr tana girgiza gashi shegen karfi gareta sam batajinma tnada ciki. Bala'i gawanda yafi karfinka.. Tsayawa hajiya tayi tasaki baki tana kallon karfin hali irinna yarinyar..karasowa gun hajara tayi ta daga hannu ta shararawa sadiyar mari.. Aikou kafinta dire hannunta sadiya ta daga nata ta sharara mata lafiyayyu guda biyu...dafekunci hajara tayi mamakin yaribyar ya rufeta. ta cire dankwalin kanta ta daura a kan gown din jikinta tace ''duk yar kutmar kanbabbar bura uban data fasa...ta raina uwar madaurin wurenta da ubanshi dan gutsin uwarku shegu matsiyata..." Habawa dambe ya kacame sadiya tahau ruwan cikin samira tayita kila..sukou sauran suka fara dasu hajaran da hadiza shegu ashe basuda wani karfi se cika baki... Packing sukayi a team yar layin suka fitou da karniya da gariyo da addah da bindigogi.. Direct gidan suka shiga sukahau lalata komi tin daga waje kna suka iso bakin falon..dena fadan sukayi suka tsaya kallon gardawar mazan dasuka shigo bb sallamah.. Nan suka hau fada komi na falon na fasawa.. Seda suka lalata komi ..sannan suka dawo knsu jannarht din samira tace a dauketa a tafi da ita.. Sadiya daketa faman haki tace "gidan uvanwa za a kaita.." Basubi ta kantaba suka karasa suka kamo hannu jannart din suka fisgota suka fita da ita daga gidan.. Byn angama fafatawa da matan dande mazan sunfi karfinsune yasa sukaci galabar fita da ita.. Ummih nata kuka tana ihun a dawo musu da ita.. Murmushi samira tayi tace"da kunbi komi a hnkli da bnda niyar sawa a tafi da itan..amma wlhy yanzu kunga duk uban mazancan senasa sunyi mata fyade sannan za'a dawo muku da ita.." Hajiya samira tana wani murmushin baki duk a kumbure. Murmushin hadiza tayi..hajara tace "yayi wannan tsarinnaki... Koudayake aidagani dmn tagama yawon bin maza a titi bawani damunta abun zeyiba.." Karasowa ummih tayi gunsu tna hawaye tace "dan darajar mahaifanki yarinya ki barta inde mijinkinne tafasa aurenshi.. Wlhy yata ba mazina ciya bace.." Hadiza tace "ke tsohuwa adana kukanki da allah nan gaba zeyi miki amfani.. In ita ba mazina ciya bace amma itadin ai yar zinace kou.." Kwashewa sukayi da dariya su ukun.. Bakun ciki ya turnike kowa dake falon..wannan wacce iriyar kaddarace.. Mgnr tayiwa ummih ciwo a razane ta dago tana kallon hadiza hawaye na zuba a idanuwanta.. Sadiya tace"Alhmdllh tinda itadin a kimtse take..kufa uwa yar zina uba dan zina gaku kuma yayan zina shegu yan bariki.." Hajara tace "ke tsinanniya bakinki be mutuba kou.." "Yi shiru rabu da ita barsu da tashin hnklin dazan sasu a ynzu kou ince dasuke ciki..ai wallahi sena nuna mutu kuskurenku na bawa mijina aure.."cewar samira. ''Mijinki din bnza mijinki din wofi ..bnza gara garabasa mara control.." Cewar sadiya. "Ke idan baki rufemin bakinkiba senasa an hada dake gardawancan suyi miki wani cikin byn wanda yake jikinki.." Cewar hajara. "Allah ya tsareni sekace ku m..." Cewar sadiya. Anty salaha tace "kunyi asara shegu kawai.." "Bamuda lokacinku hajiya samira mu wuce..kujira dawowarmu na gaba domin bala'in be kareba" cewar hadiza. Juyawa sukayi zasubar falon ummih tabisu tana cigaba da rokonsu.. "Dan allah kiyi hkri yarnan wlhy tabar miki mijnki haar abadan abidina.." Juyowa samira tayi ta tsaya tace "ai wannan dolene abarmin mijina..wannan kurkurene nake nuna mata na tsayuwa datayi da mijina bawai na aurenba..inna aurenne ai kasheta zanyi gabaki daya dan uwarta..harke sena kasheki.." Cewar samira. "Ummih pls bar rokonsu..yau inkun fasa tafiya da ita tou bada gindiba aka haifeku.." Cewar anty salaha. Banyi editing busy.. [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...32 littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemi 08033368013. Sahura ce zaune a gaba,jannarht na baya ita da ummih. Tsabar faduwar gaba ummih najin bugun zuciyrta . "mamana lafiya kirjinki ke bugu hk sekace ziicciyrki zata fito fili..hba kirinka ambaton sunan allah mna."cewar ummihn tna kallonta n jannarht din. Daga mata kai jannarht tayi don ita sam batada bakin mgna a ynzu hknnan. ** Daurin auren yasamu halattar mnyan kusoshi na nigeria dana waje. An daura auren Hammad da jawaheer a kn sadaki million biyu. Ana gayawa mama rabi an daura auren wani irin ajiyar zuciya tayi. Takou ina a zuciyrta cike yakeda kudirori daban da ban. Jigon kudirinnata ya cika wato auren yartada Hammad sauran kudirorin a gunta shan ruwa yafishi whla gareta. Jawaheer kam ana cewa an daura aure seda ta sake salon tafiyarta tinda tayi auren dan mnyan masu kudi. Mommah kuwa uwar biki rnta cike ykeda farin cikin danta tilo namiji yayi aure a karancin shekarunsa. Kowa ya hallara amma mommah bataga nahnah ba. Rnta yy mtkr bace idonta idon nahnah setaci mutumcinta. Nasreen kuwa tana bngaren anty safara'u. kouda akayi komima ita babu ita a ciki. Ada suna shiri da jawaheer amma tinda taji cewar ita yah hammad ze aura taji dukta tsaneta da mama rabi. Mommy gudun kada ace bakin ciki takeyi bataje allah yasa alkhairiba yasa tashirya cikin danyar shaddarta ta peach tayafa mayafinta ash colour kasancewar shaddar aikin jikinta ash ne. Ta nufi bngaren hajiya zainab din. Sallamah tayi tashiga falon gidan dake cikeda jamaarh. A zazzaune suke itada bataliyarta ita mandiyar tasha danyen lace anty safara'u na gefenta idonta na sauka a kn mommy ji tayi duk rnta ya baci. Haka itama mommah. Mommy duk ta lura da ynayin fuskokinsu amma ta basar karasowa tayi tace "barka da hidima zainab ubangiji yasa alkhairi allah ya bada zmn lafia.." Mommah tCe "Eh ameen..ai yan bakin ciki sede su mutu.." Anty safara'u tace "mommah wai a gayyar bikinnaki harda matsiyata.." Mommah tace "uhm shi matsiyaci inde inda ze dan lasane ko ba a gayyaceshiba zuwa yakeyi." Safara'u tayi tsuki tace " Mtwss nifa kinganni nan banson warin talauci.." Mommy na jinsu sunata mata habaici amma bata kulasuba tayi kmrma batasan sunayiba aikou hkn yakara tinzirasu sukaci gaba dasakin habaicin. Danzaunawa mommy tayi kmr minti biyar kna ta mike tace "tou mu zamu wuce allah yasa alkhairi.." Mommah tace "ameen kouda bakiceba gayyar sodi.." "Dangin tsiya.." Cewar safara'u. Mommy de juyawa tyi tabar falon batabi ta knsuba don ita batada lokacin haukarsu. Fatan shiriya kawai takeyi musu. Wani irin damfatsetsen gida dake kinkinou. alhaji ibrhm dake abuja ya mallakawa hammad inda zasu zauna da iyalenshi gudan upstair ne ginin ya tsaru. Komi anzuba duka na waje abinda yarage amarya jawaheer ta tare. ** Dreva na packing motar suka firfito direct office dinnashi suka nufa jiki babu kwari gabansu na tsananta bugu yayinda ummih zaninta a hannu suka karasa shiga office din daka gnsu kasan basa hayyacinsu kawai tafiya sukeyi. Yna zaune suka shigo kallo daya yy musu ya hngo tashin hnkli a kn fuskarsu. Karasowa sukayi suka zauna gaisawa sukayi byn sungama gaisawar yanabin kou wannensu da ido. Yy gyaran murya yace "A faride zn fara da neman affuwanku gami da abu da muka yanke batareda izininkuba.." Jannarht dake zaune akasan kujerar itada sahura taji zicciyrta takara tsinkewa. Ummih tayikarfin halin cewa "aikun isane.." "Tou alhmdllh..kunsanshi aure nufine ne na uban giji in allah yas mace ba rabon namiji bace se kiga an kulla ya warware wasuma se antara taron daurin aure lamarin ya watse..tou alhmdllh komi allah yayi mna shine daidai kuma muna fatan yazama alkhairi gareku dama mu baki daya.." Ummih ce me karfin halin cewa ameen jannarht tini jiki yakara laushi abinda take tunani shine ya faru wato ba a daura aurentaba da mansur..a wani fanni na zuciyarta godiya tayima allah tana addu'arh allah ya kawo mata wani nagari.. Alhaji khasim yadaura dacewa "Anso muji kunya a yau dinnan allah beso hknba ..alhaji mansur yazama karamin mutum dukda hnklinshi amma a bnza..ashe munafurcine cikeda cikinshi se ynzu komi nashi ke bayyana kwara da allah yasa auren beyiba alhmdllh ..akwanakin bya kadan byn ansa rnr jannarht da mansur yaragema saura yan kwanaki bikinsu wani mutumi me mutumci ya binciko asalinki yagano a nan kika tazo kuma yazo gareni ashema abokin karatunane munyi zaman mutumci dashi..yazo gareni da kokon bararshi a kn yna nemawa danshi auren jannarht.. Kasancewar da alqawari a kasa yasa nace aah dukda yasanar dani dannashi na neman rasa rnshi a kn soyayyar ita jannarht din..dakainama naje na dubashi naga mummunan halin dayake ciki amma gudun kada muzama kananan mutane yasa nabashi hkri.. Dukda nabashi hkrin be dena binaba ynayi min magiya a game da dannashi.. Tou alhamdulillahi rabbussamawati wal ardi. Ya ziljalalu wal'inkam..." Gaban ummih ne ya ynke ya fadi .. Jannarth ma hknne yakasance itakam taga ta knta kou wayeshi kuma oho... Abih yacigaba da mgna "Ayaude dabadan yaronnanba da munji kunya.. Abubakar dan gidan alhaji zubairu.." Ummih ta sauke ajiyar zuciya tace "tou alhmdllh alhaji mungode da karamci.. Waneneshi abubakardin..kou bamu sanshiba.." "A yadda nasamu lbri Kun sanshi..ai danginsu fitattune shidin dane ga aa waziris family .." Jin an ambaci aa waziris family jikin jannarht yahau kakkarwa tunani tashigayi waye abubar a aa waziris family kuma.. Hnklin ummih a matukar tashe tace "waye abubakar kuma abih.." Jim abih yy yace "wannan yaro dasuksyi karatu a waje.. Hammad..." Zufa tashiga karyowa a jikin ummih tnaso tyi mgna amma bakinta jin an ambaci sunan hammad.. Wani irin uban kara tasaki hadi da ihu ta daura hannu a kai batamasan tayiba ta rarrafa ta karasa gaban abih ttana kuka kmr rnta ze fita tace " abih wlhy bnasonshi.. Wayyo nashiga uku.. Abih nafa girmeshi... Yayyinshima na girmesu..kanina nefa..dan allah a warware aurennan..naji zn aura kowa amma bandashi..kowa ka zabamin pls abih...nide kara in aura mansur din.."tna kuka kmr rnta ze fita. Hatta sahura sedata girgiza da lamarin.. Ummih na binta da ido ita knta ji tkyi kmr tyi kukan.."abinda na guda..innalillahi.." Ummih tace a zuciyrta. Ido abih ke binta dashi jannarht me tsananin hkri da biyayyace yau take bijirewa umarninsu.. Dai dai aka turo kofar aka shigo su ukune ahaji zubairu shine a gaba se anwar na biye dashi ..na ukunne bngnshiba😂😂 [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...31 littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemi 08033368013. Kuyi manage busy editing dinma yazama aiki. Juyawa sukayi sukabar falon ummih nan ta zube tana kuka wiwi kmr rnta ze fita.. Dukkaninsu fitouwa sukayi suka mara musu baya sadiya na binsu da zagi danma mmn ibrhm na kwabarta. suna fitowa mezasu gani jamaarh arkuwa sun cika gun fam ganin an fito da anty jannarht nan samarin layi sukayi misu caaa suna shrin sata q mota sukahau kokawa da jamaarh anguwa kunsan ance sarkin yawa yafi sarkin karfi.. Ganin za ayi aika aika yasa wani yakira police bajimawa suka iso suka tasa yan dabar gaba suka sasu a mota dmn mota biyu sukazo dashi aka cika mota daya dasu. Jin cewar har gida sukazo din yasa lefinsu ya karu dan ada sunso tafiya da jannarht amma dasukaji ba asin zancen dayake cikinsu akwai me adalci sukabar.can gefe tsaya Itade jannarht abin duniya ya taru yy mata yawa a gaskia ita ba fitinanniya bace barin aurennan shine alkhairinta..sam bata iya jaraba irinna samira" suna fitowa yan daban suka nunasu a matsayib abokan tafiyar nasu.nan aka nuna musu bindiga karasowa sukayi jiki na rawa.. idone ya raina fata samira tace "kuyi hkri sir ..kou nawa kukeso zanbaku.." Police din ya daka mata tsawa "shout up..angaya miki mu yan cin hancine.. Mara kunya dmn irinkune bata gari muke nema tau alhmdllh munsameku ynzu..kunzo har gida zaku sace yarinya..dallah kuzo ku shiga mota kananan marasa kunya kawai..shegu karuwai ..." Aka tasasu aka sasu amotar.. Sadiya takaraso har bakin motar ta kalli samira da duk tayamutse tayi dariya tace" kinga al'amarin uban giji kou se gashi ke yau kwanan cell zakiyi.. Anyi asara wlhy duniya da lahira..tsinanjiyar mata and cin mutumcin dakikazo da tawagarki kukayi mana munbarki da fitowar rnada faduwarta..shegiya me siffar yan wuta.." Dukda samira na motar yan sanda seta tace "uwarkice me si.." Dan sandan yakai mata naushi baki nan da nan bakinta yahau jini.. Dole taja bakinta da yayi zumbutu tayi shiru. Hajiya fatimace taje ta kamo hannun sadiyan suka kamo hannun jannarht suka shige gidan. Gabaki daya nadama hadiza tayidomin mijintama besanta fitaba dmn aurennata girgidi yakeyi.. samira kam bakin ciki ya isheta da yansandannan suka hanata tafiyada jannarht gashi kou kadan bata ko maretaba ta rage takaicin duniya.hajara kuwa se zare idotakeyi kmr wadda tayi karya itasam batasan hulda da police saboda itadin me zunubice..su sangami babban arne kuwa yasan ya shiga uku. Itakam samira ba kamawar police bane ya dameta aah yadda batayiwa jannarht din abinda ranta yasobane yadameta. Direct offishin yansandan aka nufa dasu aka kwace duk wayoyinsu aka sasu a cell. ** Kowa zuciyrshi da alhinin abun suka shiga cikin gida... Ummih na durkushe tana kuka taga shigowarsu ganin harda jannarht din yasata mikewa takaraso ta rungumeta a jikinta.. Dmn jannarht kmr tana jira ta fashe da kuka.. sadiya tace "Anty jannarht ba kuka zakiyiba ai allah ya tallafa mna..wannan tsinanniyar mata haka shegiya.. Ai wlhy taci saar inada ciki dase an kwasheta ranga ranga.."tayi mgnr tana karasawa tazauna akn kujera.. Ummih goge hawayenta tayi tace "yi hkri mamana.." Kwacewa tayi daga jikin ummih tahaye upstair din tana hawaye ji takeyi kmr tamutu tahuta da bakin cikinnan na duniya. Direct bedroom dinta ta nufa takwanta akn gadonta tana kuka kmr rnta ze fita... Biyo bynta ummih tayi zuciyarta itama babu dadih. Karasawa tayi taganta akwance tanata kuka zaunawa tayi bakin gadon tashiga aikin lallashinta.. * Tinda 8:pm yakesaran zuwanta amma batazoba yace anwar yaje yagani shima sahunshi hudu batazoba duk ji yy hnklinshi a tashe ya kasa ci yakasa sha anwar de yasan yaune daurin aurennata shikam gogan yama mnce zatayi wani aure.. Daya gaji da gafara sa bega kawoba. Byn anwar yaje masallaci. mikewa yayi dakyar yaje da knshi yaga office dinta a kulle jingina yayi da kofar yna wani lumshe ido yayin dayakejin kamshinta a jikin kofar..wata nurse ce tazo wucewa ta gnshi jikin kofar office dinnata ta tsaya tana kare kishi kallo tini tagane jinin waziris family ne. Cakeda ladabi ta gaisheshi amsawa yayi cikin snyin murya. Nurse din tace "rnka ya dade dr jannarht kke jira.." Daga mata kai yy don q tunaninshi zatace mishi gatanan zuwa .."ayyah ai yaune bikinta bakaga babu doctors dayawaba yau a asibitin .." Wani irin mummunan tashin hnkli ya tsinci knshi a ciki durkushewa yy a kofar asibitin ji yyduk ya tsani nurse din data gaya mishi wannan mummunan al'amarin.. Tsayawa kallonshi tayi tace "sannu kou inkamakane inkaika daki.." "Leaf me pls..bar gunnan!" Yy mgnr cikeda tsana.. Juyawa tayi tabar gun jikinta na rawa .. Zaman dirshen yy akofar office yadafe kirjinshi da hannunshi zuciyrshi nayi mishi wani irin kuna.. Anwar daya dawo daga masallacin yaga daki wayam. Zuciyrshice tabashi yaje office din anty jannarht .don hk office din shima ya nufo. Nan ya gnshi a zaune karasawa yy ya kamoshi yace "blood.. Why zaka zauna a nan kowa ze wucefa kai yake kallo.." Yy mgnr yana kamoshi yakaishi dakin. Kwantrdashi yy a kn gadon marasa lafiyar kwantawa hammad din yy yna hawaye. Anwar dinma zaunawa yy gefen gadon yna kallonshi."blood ashe yau anty jannarht ke aure nasan kasani baka gayaminba.." Cewar hammad yna hawaye. Gaban anwarne ya ynke ya fadi dmn abinda yake gudu kenan shiyasa be snr dashiba. yace "wayagya mka.." "Hmmm tindadekai kasani bkagyaminba shikenan.. Ynzu ainasani.. " yy mgnr yna hwaye. "Hba blood meyasa kake hakanewai..kyi hkri mana komifa na allah ne.. INSO CUTA BE HKRI MGNI NE.. so kkeyi ciwonnaka yadawo sabo kou.."cewar anwar. Hammad bebi ta kn mgnrshiba yacigaba da kukan...nan da nan jikinshi ya rikice yahau shakuwa..anwar hnkli a tashe yaje ya kira doctor akace ya tsaya a waje likitoci ukune suka tsaya a knshi don ceto ratuwarshi ammaaa inaa jikinfa ya rikice fiyeda tunaninsu.. Anwar be kira kowaba se daddynshi yasanardashi yana kuka .. daddynnashi yace kada yasanrda kowa gudun kada hnkli ya tashi.. Anwar kuwa hawaye ykeyi yna rokon allah ya bawa blood dinnashi lafiya. ** Sahura daman batanan taje amso dinkinta kenan taga ba a gamaba tazauna a dinka sede dawowa tayi taga anyi cirko ciko a falo bata tsaya wata wataba ta ajiye janan a nan falon da ledar kynnata tahaye upstairs din hnklinta a matukar tashi ita a tunaninta kou mutuwa anty jannarht din tayi. A matukar hargitse tashigo dakin tana kuka tana fadin ina anty jannarht din.. Karasa shigowa tayi taganta kwance tana shasheka ummih na aikin rarrashi tmbyr ummih tashigayi ko lafia.. Ummih tyi mata byanin meke faruwa.. Itama zama tyi aka shiga bawa anty jannarht din hkri.. Ita kuwa jannarht dmwa fal rnta tasan tashiga uku da samira domin taga alamar babu tausayi a tareda ita.. Ji takeyi kmr tace ta fasa auren ta huta da whlr duniyarnan gabaki daya ji takeyi kmr azare mata rai ta huta.. ** Ya fitou cikin shirinshi tsaf shida manager se kamshi ke tashi ango yasha shadda suka shiga mota domin zuwa gun daurin auren. Manager na shirin tada motar wayrshi tayi ruri ganin lambar babanshi yasa gabanshi mummunan faduwa ji yy kmr kada ya daga se kuma ya daga hnklinshi tashe beyi mgnaba kusan 10mnt bbn nashi na mgna nide bnji me yaceba se kuma ya katse wyr.. Ajiye wyr yy idanuwanshi sunyi jawur ya sunkuyrda kai kasa kmr zeyi kuka manager na kallonshi yace " meya faru uban dakina.." Cikin sanyin murya yace "akwai matsala ..samira takira mahaifana tasanardasu zn auri jannarht kuma kasan basu saniba dmn shirina se byn biki in gaya musu.. Saboda bazasu yardaba kasan zan tsaya siyasar shugabn kasa se sunana ya baci ni bndamu da hakanba.." Zaro ido manager yy yace "yanzu ya akayi.." "Wlhy da matsala samira tajamin matsifa ynzu mahaifina da mahaifiyata sunce inharnayi aurennen sun tsinemin.. Ynzu yazanyi.." Mansur yy mgnr hnkli tashi ji ykeyi kmr yy kuka. Daura hannu manager yy a kai yana kiran kalmar sunayen ubangijinshi.. "Wlhy sena saki samira a wannan karon.." Alhaji mansur yace yana fita daga motar yacire hular knshi ya wurgar.. Manager fitowa yy dga motar yabishi hnklinshi a tashe.. Guraren daurin aure kuwa jamaarh kowa yazo mutanen mutumci dana arziki sun hallara mnyan mutane.. Ango ake jira babushi babu dalilinshi hnklin alhaji hashim ne ya tashi ya mike ya fita daga gun dandazon taron jamaarh yaciro wyrshi yakira mansur amma be dagaba lambar manager yakira nanma bedagaba seda yy mishi 3 miss call kna ya daga magana biyu yy ya kashe mgnr gabaki daya.. Baki sake hashim kebin wyrda kallo hnklinshi tashe yy jimm knaya tuno wani abu yy dealing wata lmba yace "Alhaji kazo ynzu A kn mgnr nan tamu.." Kit yakatse wayr. ** Gabantane yashiga faduwa ganin har after 2:pm ne ta tabbtr zuwa lokacin an daura auren.. Zuwa lokacin kowa yaci gaba da walwalarshi ummihnma tasawa rnta dangana dukda sM batajin dadih cikin zicciyarta. Jannarht kam ummih tagaji dalallashin tagyaleta nan kwance tana sauke ajiyar zuciya sahura de ita tacigsba da bata baki da anty nahnah. 3:pm abih yakira ummih kiran gaggawa yace maza suzo gida su sameshi.. Ummih gbnta na faduwa ta isarda sagonga jannart da zuwa lokacin zazzabi ya rufeta ruf. Gabanta itama sedaya fadi jin ance suzo yanzunnan.. Dakyar tamike dmn da hijjb jikinta duk idanuwanta sun rine sunyi jawur. Ummih ma snye takeda hijjb sahura na biye dasu janan a ahannunta ..ummih tacewa jamaarh cewar insha allahu ynzu zasu dawo fatan dawowa lafiya sukayi musu. Dreva neyaja motar sukabar gidan kasancewar jannarht bata iya dreving motar yau. [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...34 littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemi 08033368013. *naga karamci naga kaunah..wasu basu snkaba amma allah ze dasa musu soyayyarka a rai..nagode da karamci sister allah ya kara rufin asiri allah ya kawowa me gida arziki me amfani da albarka. Allah yakawo zuriarh kamilah. Tnks alot little na gaisuwa gareki maman little jiddarh.* *Dedicated to mmn little jiddarh allah ya bar kaunah* Da kyar ta saukowa daga kotar ta taka kafarta kasa a hnkli, take takowa, jiri na dibanta hannunta cikinna ummih. Suka shigo falon. An fara watsewa sadiya ta wuce domin daura girgin dare. Mmn ibrhm ma tashiga gidnta don yima nata gogan abinci. Yn uwada abokanayen arzikima duk sunkama gabansu. daga hajiyar chard se su anty salaha da anty nahnah dasuke shirin tafiya. Suna shigowa duk suka zubo kusu ido sunayi musu sannu da zuwa. ummih ce ta iya amsawa looking normally. Direct jannarht dakin ummih dake kasa ta nufa tana tafe tana tangadi. Tna shiga dakin tayi zaman dirshen a kasa kmr karamar yarinya hadi da fashewa da wani mahaukacin kuka. Tana bubhuga kafa a kasan tiles din .."wayyo ni jannarht nashiga uku..allah why do this for me.." (Astagfurillahi) jannarht ce ke fadar hkn tana cigaba da kuka yayinda bakin ciki da dmwa cike fal da zuciyarta wanda hknya haddasar mata da azababben zazzabi me mugun zafi. Dukkaninsu dasuke falon bin jannarht sukayi da kallo dagani sunsan bb lafiya. Karasawa ummih tayi tazauna a kn kujerar kusa da anty salaha. Dakiya kawai takeyi kmr ba komi amma abun na cinta inside ji tajeyima zuciyrta na barazanar tarwatsewa. Anty salaha ce tace "lafia de kou ummih .." Ummih tadanyi smiling tace "lafia lau.." Kawai sunjitane amma sam sun san ba hkn bane. Anty nahnah tace "why naga kmr anty jannarht a dmwa.." Ummih tace "ciwon kaine ke dmnta..hayaniyar matarnan ta dazu.." Hajiyar Chardi tace "ai gaskia dole tyi ciwon kai..wannan jarababbiya hk..allah ya shiga tsakaninsu shigiya ai dayakema na riga na tsumata wlhy ya kusanceta kou asiri tyi dan ubnta sede lbri...ita kuma ai sede a rabata dan uwarta." Anty nahnah tace "kai hajiya..ashe kece kikayi mata gyarannan hk.." Hajiyar Chardi tyi murmushi.. "Wlhy gyaran yy tubarkallah ..nima inaso hajiya yaza ayi.."cewar anty salaha. "Yaushe kkeso domin da zuwa gobe zan koma chardi tinda de anyi biki an gama.." Cewar hajiyar chardi. "Tou hajiya nan da kwana biyu yayi..lokacin kun huta gjyrku." Cewar anty salaha. "Eh yayi allah yakaimu.." "Ameen hajiya ngde..ni znzo kou ku zakuzo.." Cewar anty salaha. Ummih tace "kizo nan ayi miki abunki mana.." "Tou ummih nagode sosai.." Cewar salaha. Anty nahnah tace "hajiya nide mgni nakeso me zafi hknnan.. don nafara ganin take taken ogan yna yan hange hange.." "Duk bb matsala.."cewar hajiyar chardi. Ummih de na binsu da ido amma hnklinta be knsu ta kosa ta kebance itama tyi kukan kou bacin rnta ze ragu. Anty nahnah tace "tou hajiya mungode insha allahu in mmn ihsan zatazo zn bata kudin ya kawo miki ayoman hadin 100k .." "Babu matsala allah ya kaimu.." "Ameen hajiya mungode" cewar anty salaha. Mikewa sukayi sukayi musu sallama sukace in anty jannarht tafito ayi mata allah ya huta gajiya..hajiyar chardi tace tou.. Ummih tayi musu godiya kna tyi musu fatan komawa gida lafia. Suka amsa da ameen.. Hajiyar chardi ta dauko musu kyn biki suka amsa sukayi godiya kna sukabar gidan dmn a motar anty nahnah sukazo Suka ita ke diving . a motar suna tafe suna hira anty salaha na rike da noor da ihsan a cinyarta sunata wasanninsu. Anty salan tace "Yaufa ana biki gidanmu bamujeba bikin honey nah ke kika hanamu zuwa bnji ddhba.." Anty nahnah tace "ke dallah rabu da wannan bikin ..yoouh biki kou shirme..wlhy bna farin ciki da aurennan ai kwara ace blood bazawa ya aura ba wannan fetsara unba.." Anty salaha tace "allah de ya kyauta..sam basuma daceba..amma allah yasan dalilin hkn..shi honey ai anty jannarht yaso kmr ze mutu wlhy.." Juyowa anty nahnah tayi tadan kalleta kna ta maida hnklinta kn tuki.. Tace "haba dan allah.. Dr jannarht de ta asibitinmu.." Cewar anty nahnah cikeda mamaki domin ita sam batada labarin zncen kou kadan. "Hbade baki saniba...kou ince baki luraba" Cewar anty salaha tana gyarawa ihsan zama a cinyrta ta ciro nono tasa mata a baki. "Wlhy bntaba saniba..ballantana in lura ni ai nasha shakuwarnan kawai haduwar jinine.." Cewar anty nahnah. "Tab aikou wlhy tin kafin Hammad yakai hkn yakeson anty jannarht ni nariga na dago..kinsan duk a kntane yake cikin wannan halin.." Anty nahnah tace "kai saboda allah.." "Wlhy kou.." Cewar salaha. "Oh allah sarki..allah yasa ba rabonshi bace ai da yayi mace wlhy anty jannarht mace se najima ina kwadayin hada jini da ita ..tou bnda yaya sede kani hammad kinga kuwa ita bata yarda ta auri Hammad yy mata yaro zata gani..shiyasa na daurewa raina, na hkra inayi mata fatan zaman samun miji kamili kmr yadda take kamila.." "Aikuwade ai anty jannarht abun soce ga kowa ga kamun kai..allah de ya bata zmn lafia da angonta.." Cewar anty salaha. Da hk har ta sauke salar a gidanta itama ta wuce nata gidan. Wajajen isha'i ta isa nata gidan. Suna isa gidan daddy ya nufi bngrenshi anwar ya nufi bngaren kommy. Shikam hammad Direct dakinshi ya nufa yaga cukowar jamaarh a gidan seya fara tunanin kou lafia a hk ya nufi dakinshi ynajinshi a wani nishadin da tinda mommah ta haifeshi be taba jinsa ba se yau. Yna wani murmushi ya nufa bathroom domin ya watsa ruwa zuciyarshi tass yake jinta beda wata dmwa kmr yaro kankani haihuwar yau. * Suna fita ummih ta mike ta nufi bedroom dinnata na kasa. A kasa tasameta tayi zmn yan bori still tna kuka kmr rnta ze fita. Karasawa ummih tayi tazauna a gefen bed ta rafka tagumi hannu biyu, zuciyrta na suya ta tabbtr da jannarht tasan su waye zainab gumel da kukan dazatayi se yafi hkn doubles. Jingina tayi da byn bed din tna kallonta batace mata ta tafasaba ballanta ta kone. Dukda kukannata harga rnta take jinshi amma ta shareta don a halin ynzu har jannarht din ummih haushinta takeji. Kukan tayi ta gaji yayinda zazzabi ke kara rufeta jikinta na kakkarwa ta kwanta a kasan tiles din daki dukda sanyin kasan na damunta amma sam bata dmuba da hkn. Kudundine jikinta tayi a kasan tana tunano rywarta shikenan ita a whlce zata mutu ji tkeyi dmn batazo duniyaba da duk hkn be faru da itaba. Gashi tanada tabbacin ummih najin hsushinta sekace ita tace tana sonshi. Sahurace tashigo tasami ummih ta rafka takumi tna tunani. Ita kuma jannarht tana kwance a kasa se rawar dari takeyi. Kamata tyi ta kamata ta mike ta daurata a kn bed din ta lullubeta ita knta sahurar zuciyrta fal damuwa. Ummih na kallonsu batace uffanba.. Abinda ke cinta a zuciyrta yafi na jannarht. Sahura juyawa tayi tabar dakin domin ta kimtsa gidan da kou ina a hargitse yake. Rnr ummih kwana tyi a kn dadduma tana gayawa ubangijinta. Itakou jannarht kwana tayi da azababben zazzabi me zafi. Ummih tana sane da hlin datake ciki amma bata kulaba ibadarta kawai taketayi. ** 8:30 pm. Seda yy spending 1hour a toilet yna wnka kna ya fitou kugunshi daure da towel da karami a hannunshi yna goge sumar knshi. Ganin anwar yg zaune a gefen bed din ya zuba mishi ido yna murmushi yace "shege blood ka ganka..kmr ba wanda yasha jinyaba.." Smiling yy yace "jinya ta warke..nafa samu anty jannarht.." Anwar yace "Sosai kuwa kasameta bawani shamaki..ai shiyasa nake gaya maka *IN SO CUTA NE HAQURI MAGANI NE* blood ynzu ai kaci riba.." Hammad yace "tabbas kuwa aikou ynzu kasuwa ta watse nikam nasamu riba alhmdllh nazama na dr jannarht.." Yakarashe mgnr yna wani lum lum da lumsassun sexy eyes dinshi . Anwar ma murmushin yy..shiryawa hammad yy cikin kananan kaya..anwar na zaune yna chart a wayrshi. Turo kofar dakin akayi aka shigo. Mommah ce sanye take da wani arnen boyel lace a kalla kudinshi zekai 4.2 millions. Kasancewar ash color ne boyel din me ratsin pink yasa tasa mayafi ponk. Hannunta rikeda phone dinta. Anwar kanshi a kasa ya gaidata bata mabi ta knshiba idanuwanta na kn hammad. Tace "aah son..ashe jiki yy kyau ..ynzu nadawo dga hospital din akacemin ka tafi tin dazu. An sallamekune..?" Yna murmushin yace "nop mommah naji saukine shine na sallami kaina kawai." Cewar hammad. Mumushi mommah tayi cikeda jin ddh tace "alhmllh son..hk akeso.."karasawa tyi tazauna a gefen bed dmn tini anwar ya mike yadawo kasa ya zauna. Kallon anwar din tyi cikeda tsana tace "su cingom..a bani guri zanyi mgna da dana.." Mikewa anwar yy yabar dakin. Sam hammad beji ddhn hknba. "Son inasone inyi mgna dakai." "Okay mommah ina jinki.." Yy mgnr yana gyara znnshi a kn kujerar dayake zaune. "Uw son a farkode am sorry bnsanardakaiba na ynke hukuncina saboda nasan na isane ..munyi shawara mun hadaka aureda jawaheer yauma aka daura aurennaku.." Jin mgnr yy tmkr saukar aradu ya dago yana kallon mommah dan tabbtrda zncen datakeyi mishi..a kwayr idonta yaga tabbacin maganganun nata rai a matukar bace yace "habade mommah wani mgnane kikeyi hk..wacece kuma jawaheer!'' Mommah tace "dan ubanka jawaheer yar mama rabince bka saniba yau.." Cewar mommah. Mikewa yy a matukar razane gani ykeyi kmr mommah tasamu tabuwar brain yace "What! Mommah kinsan me kike cewa kuwa.." [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...33 littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemi 08033368013. *alhmdllh anyi sunan bbyna a yau talata litil jiddarh na gaidaku ngd fans msu kara. Ngd sosai allah ya barmu tare dubannin gaisuwa gareku masoyana tnks alot. Bazan dena fadaba ngaso naga kauna duka ina godiya.* "Alhmdllh..." Ya furta yayinda idanuwanshi suka sauka a knta. Karasawa sukayi suka zauna hammad da anwar suka zauna a kasa. Yayin da gogan yajejin Kukannata na mugun sosa mishi zuciya. Data juya taga shigowarsune kuma hardashi kallo dya tayi mishi taji tsanarshi fam cike da zuciyrta. cigaba tayi da kukanta kou zata samu sassauci. tana rokon abih "abih wlhy ni bnasonshi..!" Ta fada cikin muryar kuka ta yadda duk wanda yaji seya tausaya mata. Ummih kam bakin ciki kmr ze kasheta gani takeyi dande basu da yanci ne yasa abih yyma jannarht wannan mummunan auren. Itakam batasan ina zatasa rayuwartaba taji sanyi daga wannan bala'in se wannan jarabar.. Ashe bata gama da kaddarar yan gumel family ba.. Alhaji zubairu kallonta ykeyi cikeda tausayawa.. Shima anwar abun ya bashi tausayi dukdade ta wani bangaren farin ciki fal rnshi. Gyaran murya abih yayi batare dayace tyi hkriba ya fara mgna tinda kukannata bame sauti bane . "Abunnande daya faru kaddarace duk wanda beyi mishiba sede muce ayi hkri..Allah kadai yasan dalilin dayasa kaddararnan ta faru..kuma dankin girmeshi fiddausi ai annabima matar daya aura ta fari ta girme mishi nesa ba kusaba.." "Kwarai kuwa.." Cewar daddy dayake kallon jannarht shi bema hango alamar ta girmi hanmad dinba. Ummih bakinta ya mutu tsabar bacin rai ta rasa uwar ubanta.batamasan ta ina zata faraba wannan kaddarar wace iri ce hk..ji takeyi kwara auren mansur da auren hammad sam jannarht bazata iya da zainab ba ballan tana rabi"arh.."ya rabbil alameen.." Ta furta a fili hadi da jingina da bayan kushin din. Zuciyrta na mugun harbawa. "Abih ni bnasonshi na girmeshifah.. Wayyo ummih don Allah kisa baki.. Ni wlhy yasakeni bnasonshi dan Allah abih..ku ceci rywata..bna kaunarshi..." Jannarht take mgnr cikin kuka kmr zararriya. Intace ta tsaneshi wani irin zafi yakeji a zuciyarshi.. Shide ko ta tsaneshi shi ynasonta a hakan tinda allah ne ya jarabceshi. Alhaji zubairu ya kalli jannarht cikeda tausayawa yace "diyata kiyi hkri kinji.. " Juyowa tayi ta rarrafo ta karaso gun seat dinshi ta dafa kafafuwanshi tace cikin kuka harda majina "Dan allah daddy kace ya sakeni wlhy bazan iya zaman aure dashiba ni bnasonshifa..dan Allah dan annabi..wayyooo" takara fashewa da kuka bakin ciki takeji inta tuna cewar ita matar hammad ce a ynzu. Tausayinta ya cika zuciyar kowa dake gun musammanma hammad da ummih. Alhaji zubairu yace cikeda tausayawa" tou naji diyata yi shiru kinji.." Ya dawo da kallonshi kn abih yCe "tinda yarinyarnan bataso kada asata a wani hali.." Abih na jinshi bece komiba. "Kai hammad rubuta mata takardar sakinta ai ba a tilas a ynzu.. Kai sekaje kayi hkri kji baba." Zuciyar ummih tayi fari sol addu'arh tashiga allah yasa hkn ya tabbata. Hk jannarht dinma tsagaitawa tayi da kukanta tnajin ta bakin hammad din. Jin mgnr yy kmr saukar dutsen dala a zuciyarshi dafe kirjinshi yy knshi a kasa yy shiru .. Kara maimaita mishi mgnr daddy yy.. Cikin snyin murya yace "hba dad saki kuma..allah fa ya hna saki..kumani gaskia bazan wani iya sakin matataba tindade dmn ina sonta..ba girmana tayiba koda ta haifi daah kmr ni, tom nide a hk nke sonta." Cewar Hammad. "Ni wlhy seka sakeni.."cewar jannarht ta rarrafa gunshi tana kuka tace "ni kasaneki bnasonka.." Kallonta kawai Hammad yakeyi ji yakeyi kmr ya rungumeta. Dabadan yawan jamaarh ba ai da tini ya shige jikinta gani yayima tafi kyau datana kukan.daga inda take yna jiyo zafin tiririn zazzabin dake jikinta.. Mikewa ummih tayi ta tasar da ita ta kamo hannunta tana kuka suka fita sukabar officedin sahurama ta bisu a baya dmn tini tafara hawayen tausayin anty jannarht. Direct motar suka shiga tana kuka kmr rnta zefita ta fada jikin ummih tana fadin "ummih dakin barni ni seya sakeni wlhy ummih bazan zauna da kanin bayanaba a matsayin Mijina..'' Tana kuka tana maganganu ummih bata yi kokarin bata hkriba ita knta ta maza kawai takeyi. Hammad na gani ummih tajata sukabar office din lumshe ido yy ynajin wani farin ciki na ziyartarshi ashe da gaskene adazu da daddy yasameshi da mgnr sam be yardaba gani ykeyi kmr a mafarki. Hamdalah yy a zuciyrshi. Abih ne yy gyaran murya yace "hk allah yake lamarinshi tindade kai knasonta aishikenan a hnkli itama zata sakko." "Hkne kam allah yade yasa alkhairi a lamarin.." Cewar daddy Dukkaninsu suka amsa da ameen harda Hammad. Abih yacigaba dacewa "Dan allah alhaji kurike mna diya amana wlhy kagantanan ita zuciyace ga duk wanda yake gidan marayunnan ..tin tna jinjiea muka tsinceta itadin abace me shiga zuciyar kowa bamusan mezata zamaba a lokacin..kaga ynzu hk kusa abinda take samu a aikinta shi take kashe ma duk wani da dake cikin gidannan.. Mun raineta mun bata ilmi dai dai gwargwado ..alhaji bamu samu matsalaba gun tarbiyar yarinyarnan. Itadin yace me matukar tarbiya da ladabi gatada tausayi..yau da ace watace nayi mata aure take fadin cewar batasonshi da kaga yadda zamu kare a office dinnan, amma jannarht inasonta sosai tmkar yarda ta fito daga jikina.. Zn iya ce mka duk ilahirin yrn dake gidannan bb wadda nkeso kmr jannarhtulfiddausi tin tana jinjira nake kaunrta har ynzu..hk take a zuciyar rukayyah kou ince tama fimu sonta dukkaninmu a gidannan..rukayyah ita ta raineta gashi har ynzuma tanaci gba da rainonta..Dan allah alhaji nabaku amanarta..bna fatan a wulmtamin ita" Kowa yy jim ynajin bynan abih me taba zuciyar me sauraro. Shide hammad ji yakeyi kou iyayen jannarht bazasu nuna mishi sontsba. Tindama suka haifeta suka yardar ai ya tabbatar basasont. shikou gashinan allah ya jaranceshi da zazzafar kaunarta tin kafin yakai hk yke sonta gashi har zuwa ynzu..ji ykeyi kmr dan shi allah yyita. Daddy da yy jim yace "Tou alhaji khasim nagode da karamci sosai..insha allahu diyade ta kowace kuma zamu riketa amana babu ha inci bi izinillahi allah ya tayamu riko.." Cewar daddy. Dukkaninsu suka amsa da ameen.. daddy yacigaba da mgna "Alhaji dmnde nazone inyi godiya bakuma zngaji da godiya..yaroma dayaji mgnr yace shima zezo yy godiya allah ya saka da alkhairi.." Cewar alhaji zubairu. Abih yace "hbade bkm ameen..amman nide abinda nkeso gareku dayane bazan fasa fadaba shine amana a rike mna diya amana don allah.." "Karka damu alhaji insha allahu mun dauki amana kuma zamu rike.." "Tou allah ya bada iko.." "Ameen" cewar alhaji zubairu. Hammad dan rissinawa yayi,yafara jero mishi godiya cikeda ladabi. Hk kawai yaron ya kwantawa abih a rai ya yarda da natsuwarshi da kuma soyayyar dayakewa jannarht din.. "Ku bamu guri zamuyi mgna.." Cewar daddy yna kallonsu anwar da hammad din. Mikewa sukayi sukabar office din suka isa kn wani benci can daga gefe suka zauna hammad na sauke ajiyar zuciya ji ykeyi kmr bashi bne mara lafiyarma duk yaji ciwonnashi ya warke. "Wlhy blood ji nkeyi kmr a mafarki.." Cewar hammad yna fuskantar anwar. "Hmm kaide bari nima hk.. " cewar anwar. "Wai ta yaya hknya faru.." Cewar hammad dayake mgnr cikeda farin ciki. Anwar ya fara koro mishi byani "sanda ciwonka ya tashi sosai da sosai dinnan Doctor jannarht wato mtrka a ynzu tasanarda daddy damuwace tayi mka yawa shine daddy yakirani yake tambayata meke dMunka nagaya mishi..ashe rnr dayabar asibitin yaje yayi bincike a kan anty jannarht aka tabbatr mishi dacewar itadin yace ga gidan marayu. a rnr daddy yje gidan marayun suka hadu da wannan bawon allahn ashema sunsan juna.. Shine daddy ys nuna mishi bktrshi . abih yace dade ace kafin zuwan mansurne da se yabaka amma an rigarku.. Shinefa yabawa daddy hkri ni kuma da daddy yadawo ysnr dani yce kada in sanar mawa kowa, kuma yace in rinka bka hkri da kwantr mkada hnkli .. Still daddy sedaya kara komawa yanata rokon abih..harma abih din yazo yaduba jikinka timedin bka farkaba yaji tausayinka sosai.. Da aka samu prblms a aurenta da dyn dazata aura yakira daddy akazo aka daura dakai.. Kai nawan knada saarh wlhy...ni kai nyi mmki" Wani irin kayataccen murmushi yy yace"alhmdllh..allah mji rokon bawa..nifa kouda anty jannarht mahaukaciyace inasonta a hkwlhy .." Cewar Hammad. Murmushin anwar yayi yace "hk so yake ba ruwanshi dako kai waye.. Alhmdllh angon jannarht da.."se kuma yaja bakinshi yy shiru tunawada yayi da hammad besanda dayan aurenba. Hammad farin ciki ya cikashi benasan me anwar yaceba se washe baki yakeyi kmr gonar audiga. "Kai kaga daddy zeyimin short yana gani yadda akasha fama allah ya kwato min ita..ta sanadin Daddy kuma yace wai insaketa.. Ai wlhy in duk duniya zasu taru suce in saki anty jannarht wallah bani sakinta ainida ita mutuka raba.." Cewar hammad. Dariya Anwar yy hadi da cewa "shege Blood.. Knaji tanata kuka wlhy ni tama bani tausayi..allah kuwa." "Ni kaina ta bani..amma cikon tausayinnawa shine kin sakin nata ..mutu ka raba." Cewar hammad yna wani smiling. Anwar yace "aini nasan baka sakinta shima daddy yasani kawaide yace hakanne dantaji dan sauki a rnta." Hammad yace ''Aikou nasha giyar wake bazan saketaba tab..ai wlhy naci wuya kou incema zancigaba daci tindade batasona..amma dassuki tinda ynzu hk itadin mallakinace." Anwar yace "wannan kuma sekabi a hnkli ai abun dan a hnkline..ballantana yaseen naga anty jannarht tanada daru.." Murmushi hammad yy yace "uhm sede ince allah ya bata hkri ..wlhy tlhy blood bazan iya sakin anty jannarht ba kouda zata rinka ynkan naman jikinane kullum.." Anwar yace "shege blood..ynzufa kashiga sahun mnya..uhm kouda yke bka shigaba tinda baka dangana da anty jannarht ba.."anwar ya karashe mgnr yna kwashewa da dariya. Murmushi hammad yayi yace "aini badan wannan nkesontaba..nide kawai inasontane kou babu abun..krmn dan iska" Anwar ya kara kyal kyakewa yaceyace "um um sannu babban dan iska..Abunde abun sone fadi gaskia.." Duka hammad yakai kishi yace. " Allah ni blood babuma abun a raina nide kawai nasan inason anty jannar fiyeda tunanina.." Smiling anwar yy yace "Dukda hkde wata rna seka bukaci abun.." Hammad yace "waikai meka maidanine.. Nce mka ni abunma ta rike abunta ni ita bkeso ba abunba..kai ta yayama znga abunnan..tab.."cewar hammad Murmushi anwar yy shide yagane blood dinnashi bya hayyacinshi. "Gobe zn fara azumina insha allahu.." Cewar hammad. Cike da karin byni Anwar yace "wani azumin.." "Wanda nyima allah alqawari mna inhar nasamu anty jannarht, gashi kuma allah yji rokona yabani.."cewar Hammad dake cikeda farin ciki. Anwar yace "au bka mntaba..uhm ammande ka bari ka kara samun sauki.." Hammad yace "yaza ayi in mnce..a'ah ai nariga na warke dagananma gida zaku wuce dani baxan koma asibitiba.." Dariyar farin ciki anwar yy duk duniya ynason farin cikin hammad. * Byn fitarsu alhaji zubairu ya dubi alhaji khasim yace "alhaji again dmn mgnr kudin da wancan yakawone nakeso a gyamin kou nawane in biya a biyashi kama daga kn nera biyar a gaya min zn biya.." Abih yy murmushi irinnasu na mnya yace "karka damu alhaji base kun biya komiba muma bamu taba kominacikin kudinshiba ..sadaki dakuka biya har millon biyu ma yy yawa wlhy albarkar auren mukeda bukata.." "Hba alhaji bkm ai darajar mace tafi dukkanin kudin duniyarna..dazuciya daya muka bada kudin insha allahu kuma baza kuyi dana sanin aura mna yarku dakukayiba..kuma ma ai irin wa innan yaran abun a tausayane sam fa basusan dadihn iyayeba..haba alhaji aikou bkace mu rike amanaba muma in mukaci allah baze barmuba." "Yauwa alhaji bkm allah ya bada zmn lafiya.. Mgnr tarewa ku dan dakata tukunna zuciyarta ta dan fara sanyi tukunna .." "Tou alhaji bkm..mungode da krmci ni zan wuce.."dady ya fada Hadi da mikewa tsaye yna gya rigarshi data dan tattare. Mikewa shima abih din yy yace "tou ha dmwa alhaji allah ya kauda idon makiya." Amen amen de" cewar daddy. Har bakin motar ya rakoshi anwar yashiga fannin dreva daddy yashiga bya hammad yashiga gba still ynawa abih godiya. Har sukabar gidan hammad nata godiya. Suna fita daga gidan yadawo da akalar godiyrshi kn daddy. Daddy de farin ciki ya cikashi na yadda yna dannashi nata farin ciki ynason hammad dukdade ba danshi bne amma ynasonta tamkar danshi anwar. Daddy yace sukoma asiviti hammad yace aa aishi yama warke..dariya daddy yayi ..yna farin ciki dukda yasan akwai wani bala in a gabanshi. Direct gida suka nufa. Hammad de ji ykeyi kmr yace a kaishi gidansu anty jannarht don yanason sanin a wani hali take.amma yasan zuwanshi ba abinda ze kara mata se dmwa dan hk ya shafawa knshi salama. Badan ruhinshi yaso hknba. * Har suka isa gida jannarht na kuka kmr rnta ze fita tana jikin ummih suna isa gidan dreva yy packing shima dukda besan meke faruwaba yashiga dmwa. Jikin jannarht nata kakkarwa yayinda zafin zazzabi ke bugun jikin ummih tausayin jannarht din fal rnta dukda a wani fanni da haushinta a rnta. Sahura ta fita daga motar ta budewa ummih, kamo hannunta ummih tayi tace "sauko mushiga ciki.." Cewar ummih data sauko dga motar hannunta na cikinna jannarht jin hannun nata takeyi kmr wuta yyn da hannun keta karkarwa. [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...35 littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemi 08033368013. *dedicated to mmn jiddarh bbynki na gaisuwa* Grp 1 tnks for the love Hammad na gaisheku😊 "Aah bnsaniba seka sanar dani kanin ubana..kabi abinda nkeso azauna lafia fa.."cewar mommah. "Haba..mommah wannan yarinyr gaskia bnasonta ... " cewar Hammad rai a bace. "Dan ubanka yar uwarkace dole kowa kasota..tindama an daura muku aure.. gobe ma zata tare kaga mgnr soyyayya ya kare zaman aure da ita dole .." Cewar mommah tana kallon dannata. Komawa yy yazauna knshi na juyi idaniyarshi na kallon kasa rnshi a matukar bace.. "Mommah ni macece daza ayimin auren dole.." "Bnsaniba..saboda na isa ne ai.." Cewar mommah. Tafe fuska yy yaca "Tou ni bana sonta gaskia..hba mommah mezanyi da ita.. Kawai kun cuceni.." "Ubankane ya cuceka ..dan ubanka..wlhy ka shiga hnklinka tin muna mu biyu ..zmn aure dolene kyi da jawaheer kji na gaya mka..tinda ni ina sonta.." Mommah tayi mgnr hadi da mikewa tsaye. "Nide sakinta znyi..tindanide bani naganiba nace inaso..wannan tsohuwar karuwar mezanyi da ita.." Cewar hammad. "Kasaketa kaga yadda znyi da kai dan ubanka..kou kalmar saki nakara ji a bakinka senaci matar ubanka..inma karuwarce hk zaka zauna da ita dole inde inada rai..ai yar uwarkace naka se naka..hba shiyasa se ayi tayimin gori a familynmu ana cewa ni bn isa da yayanaba..kayi kuskuren sakin yarinyarnan in rnka yafi dubu seya bace kaji na gya mka.." Cewar mommah ta juya tabar dakin rnta a bace hnklinta a tashe. Dmn tasan seta samu matsala ta fannin hammad din. Dafe knshi yy ynajin rnshi na mugun suya. Sometimes se yake ganin kmr akwai abinda ke damun mommah..dukdade yasan wannan tsarin auren mama rabi ce ta kitsimashi .aiko babu abinda ze hanashi maka mata red card shi mema zeyi da ita shegiya kowa yasan itadin karuwace. Ga rashin kunya amma a rasa waza a hadashi se ita. Dan guntun tsuki yy hadi da mikewa ya nufi toilet yadauro alwala yadawo ya shimfida dadduma yafara sallolinshi na magrib da isha'i. Mommah ta bata mishi rai amma a wani fannin daya tuna jannarht se hnklinshi ya kwanta yama manta da wata mgnr jawaheer. Yna idarda sallolinshi direct part dinsu anwar ya nufa . babu kowa afalon dan hk dakin anwar ya nufa kwance yasameshi da wayrshi a hannunshi. Karasawa yy yazauna gefen bed din anwar ya zuba mishi ido yace "angon jannarht ya ne..?" Dan guntun tsuki yaja ya bashi lbrin yadda sukayi da mommah .."hba blood mezanyi da wannan yarinyar..gindinnatafa ns sauran maza ne.. sakinta znyi. " Hammad ke mgna rnshi a bace. Anwar yace cikin kwantrda murya "Aah pls blood.. Karka fara kodan mommah..iyayenmu lallabasu zamu rinkayi mu rabu lafia..ynzu kasaketa yaza kayi da bacin rn mommah..kasan kuma akwai wata fitina a gaba fah na aurenka da anty jannarht. Family sukaji yazata kaya se a hnkli fah..kayi hkri don allah blood kadauki aurenka da jawaheer a matsayin kaddararka pls ." Dogon numfashi yaja yace "amma blood..ni dinnan a rasa waza a hadani dashi se wannan yarinyar..dama watace se in hkra.. allah wannan duk tsarin mama rabine..ita kenan mommah bata tabayin tsarin knta se yadda mama rabi tayi da ita ...tou wai in zaunada jawaheer inyi me da ita.."ya karashe kgnr zuciya bb ddh. "Kyi hkri da ita blood..ina rokonka kabi komi a hnkli karkayi gaggawar yima aurenka da jawaheer wani abu don allah..koudan lefinka ga mommah na aurenka da anty jannarht.." Cewar anwar. "Wani irin lefi kuma..aurena da anty jannarht ne lefi.." Cewar Hammad. "Eh mna a gun mommah da sauran wasu daga family hk zasu gani ai .." Cewar anwar. "Kai wannan ya dama..ksn wlhy kou gidannan ze kama da wuta a kn dole sena rabu da anty jannarht sannan wutar zata mutu sede kowa ya kone don nikam bazan rabu da itaba har duniya ta nade nida ita mutuwace zata rabamu wlhy.." Cewar hammad. Anwar de yasaki baki ynata kallonshi yace "hmm kadebi a sannu kada so ya haukataka..mommah de mamankace kou me zatayi mka se hkri pls..in bakabi a hnkli ba se asamu matsala..kada ka rabu da jawaheer don allah." Hammad jinshi kawai yakeyi..yau dabadan yna cikin farin cikin aurenshi da jannarht ba da tuni ya laftawa jawaheer saki sede komi ze faru ya dade be faru. Rnr hk ya kwana yna tunani tunani, rabin tunaninshi kan anty jannarht ne , kwana yy a dadduma yanaiwa allah godiya gameda kyautar jannart daya bashi.da asubahi yayi sahur din azuminshi byn yy sallar asubahi ya koma ya kwanta wani bacci me mugun dadih hadi da mafarkanta ya daukeshi. Wow! ** Kwana tyi jikinta rau da safe kou yatsa bata iya dagawa duk jikinta yy laushi zuwa lokacin hawayen idanuwanta sun kafe, ko kukan bata iyayi se dumbin bakin ciki cikin dake kumshe a rnta. Ummih kam tin jiya ta gaza kukanma taji ddh bakin cikin seya tarur mata kmr zuciyrta zata fashi. Ummih yadda taga rna hk taga dare rnr.hk itama anty jannarht din. Safiya nayi ummih ta fita a dakin ta nufi sama ta bude wani daki ta shiga ta rufe knta kou zatayi kuka don samun sassaucin zuciyrta. Hajiyar Chardi tariga ta dago babu lafia sahura ta tmby kou lafiya sahurade batace mata komiba.. Ganin ummih ta fito daga dakin yasa hajiyar chardi ta shiga dakin don ganin yaya jikin jannarht din. Tin kafin ta karasa bakin gadon take hangota tanata kakkarwar sanyi. Karasawa tayi ta budeta ta gnta har tayi wata rma hawaye ya bushe a fuskarta zama tayi gefen gadon tanayi mata sannu "sannu jannarht ashe jikin yayi zafi har haka.. Koude asibiti za ajene.."_ Jannarht de tanajinta amma bata iya mgna. Sannu ta rinka jera mata a kai a kai. Tayi tayi ta mikar da ita don ta kaita toilet amma duk jikinta ya saki..hajiyar chardi ta tsorata da ciwon tea taje ta hado mata amma ta gaza sha..duk ciwonnata ya addabi hajiyar chardi. Sahura tashigo dakin itama ta zauna ta rafka tagumi tazubawa jannarht din ido. Hajiyar chardi ta kara tmbyrta a karo na biyu. "Sahura nasan kinsan meke faruwa amma kinki gayamin koudan kngani ba jininku bace kou..amma ai anzama daya duk wanda yashiga damuwarka ai yna sonka." Sahura tace "aah ba hk bne..ainima ba jininsu bace mommyn chardi bawai hk bne kiyi hkri.." Nan ta bata lbrin abinda ke faruwa ita knta hajiyar chardi abunya dameta dukdade bata taba ganin hammad dinba. "Allah ya kyauta ..allah yasa hakanne alkhairi.." Ameen cewar sahura. Ummih kam rufe knta tayi a dakin kawai se kuka yazo mata seda tayi ma ishi dai dai azahar ta mike ta dauro alwala tayi salllarh hadi da adduarh. Tana idarwa ta koma ta kwanta , zuciyrta fal tunani tunani. Gani takeyi harda lefin jannarht don a ganinta ita tasaki fuskar afkuwa soyayyar tata ga hammad din. Sosai jikinta ya tashi harda suma hnklin hajiyar chardi da sahura a tashe tacewa sahura ta kira dreva yakaisu hospital ..dreva ya fitou da motar suka kamata itada sahuran suka sata a motar sam batasan inda hnklinta yakeba. Basubi ta kn ummih ba don hnklinsuma beje kntaba suka shiga motar dreva yaja suka nufi aa waziris special hospital. Suna isa sugaci karo da anty nahnah a harabar asibitin da ita aka kamota kmr gawa duk ta sassandare idanuwnta a kafe. aka nufa emergency rolm da ita.nan da nan mnyn doctors suka fara aikin duba lafiyar nata. ** *bari mu waiwayi samira da alhaji mansur* Kouda aka kira Alhaji mansur akace mishi samira na ofishin yan sanda hamdala yayi ga uban giji kuma yaceda police din kada dan iskan daya kara kienshi shi bema santaba. Nan da nan ya tattara yan komatsanshi yabar kasar zuciyrshi fal bacin ran samira. Mgnr tashi ya bawa samiran haushi ..hk shima mijin hadiza cewa yy shi bayama kasar aibashi yace tajeba. Hajara kuwa duk dadironta in an kirasu basu dagawa ..seda sukayi sati daya a ofishin yan sanda kunsan dansanda da sharri duk wanda yazo yagansu cewa sukeyi a gidan karuwai suka kwasosu. kowa yazo seya tsine musu. Su kuma mazan tuni aka turasu gidan kaso. 2weeks sukayi a hk duk sunci ubansu kowaccensu ta chanza kamanni hajara da hadiza,se tsinewa samira sukeyo cewa sukeyi ita tasasu a bala in nan. Se sunyi 2 days basuciba se police din sunga dama suke se muse bread din 50naira su rarraba musu da pure water na 10 naira hk zasuyita wawaso kmr mayu.. Da suka gaji da basu abincin danknsu suka sakesu amma sun kwace wayoyinsu da gold din dake jikin samira daga ita se kyn jikinta suka barta bb kou takalni.hk suma sauran. A hnya suka babe dambe tsakaninsu harda bura uba baram baram suka rabo byn sunyiwa samira dukan tsiya. itade. Hadiza, direct gidansu ta nufa don bata iya tinkarar gidan mijinta a wannan halin. Hajara de dmn a gidan karuwai take zaune can ta nufa haushi fal rnta na samarinnata. Samira kuwa da haushin mansur ta isa gidan nata burinta tyi ido biyu dashi. Tna isa bakin get din gidan zata shiga get kenan baba me gadi ya hngota ya karado a guje yazo yace "tsaya tsaya..hajiya ina zakije.." Kallon bnza tayi mishi tace _"gidan ubanka da uwar ubanka znje shegen me gadi kawai.." Samira tahau zagin dan tsohon baban. Dmn me gadi haushinta yakeji yace "bade ubanaba mara tarbiya kawai.."_ Baki sakaka take kallonshi tace " tsohon dan bariki..yaushe raini yashiga tsakanina dakai haka..yau kayita aikinka zaka koma village dinku sena kamu ya gagareka.."_ ''Kou kuma ke ki koma naku kauyenba..alhaji yace kar a barki ki shiga gama takardarnan yae in baki.."ya karashe mgnr yana ciro takarda aljihunshi ya mika mata. Hnklinta a tashe ta fisga takardar dan ganin meke ciki tana budewa taga rubutu da red din viro kmr hk *ni mansur na saki matata samira saki daya saki biyu saki uku ..sannan inta samu miji tayi aure..allah ya isa tsakanina da ita bazan yafe mataba..!!* wurgar da takardar tayi knta na juyawa ta zube kasa tana kuka tana birgima tana cewa "wlhy ba inda znje ina gidanka ai nidakai mutuka raba ..tinda ka sakeni nikuma ba inda znje sede muyi zaman dadiro.." Taketa maganganu kmr zararriya. Baba me gadi yace "sede kiyita zama a nan waje kenan..domin alhajima yayi tafiyrshi yna ingland tin wajen kwanaki goma sha daya kenan ..a tattarade a koma village yau karyarki ta kare..yar marasa tarbiya.." Mikewa tayi ta cacumo wiyanshi tanata ihu ta shakure baba da kyar aka kwaceshi a gunta tazauna nan kofar gate ta kwanta, in takaice muku rnr de nan ta kwana kou tausayinta baba me gadi bejiba.domin ada taci ubansu da duk ma aikatan gidan. Dan hk duk ma aikatan gidan duk wanda ya ganta sede yayi dariya da murna da allah shi kara . [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...36 littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemih 08033368013. Tnks lovers. Da kyar suka samu daidaituwarta domin jininta ya hau sosai da sosai. And sun tausaya mata. Kafin kace kwabo ta rame sosai kmr ba itaba. Drib akasa mata yayinda take sauke numfashi a hnkli. Hajiyar chardi ta kira ummih ta sanar da ita ciwon jannarht din. Ummih tashiga dmwa amma hk ta danne ta fitou tahau napep yawota asibitin. Kouda taga jannarht din ta mugun ji tsoro . bazata jura ganintaba a halin datake cikiba dan hk ta bar asibitin direct gidan marayun ta nufa daka gnta ksn bata hayyacinta. Direct ofishin alhaji kasim ta nufa. Da sallama tashiga ta sameshi zaune itama zaman tayi.. Ido ya zubo mata tsaf yagano tna cikin damuwa. "Rukayyah ya akayi.." Ai kmr tna jira ta fara hawaye tana cewa "Gaskia Abih hadinnan beyiba sam..yaronfa dan gidan zainab gumel nefa.." Gyara glass din dake idanuwanshi yy yace "wacece zainab gumel.." "Zainab mna wadda na auri wanta a niger..marigayi.." Abih yy shiru yy jim hnklimshi shima a tashe. Ummih taci gaba da mgna tna hawaye "abih wannan auren dai dai yake da tashin hnklin jannarht kaga ita kuma amanace a garemu baki daya..ina rokonka alfarma a karo na farko , danson annabi a raba aurennan sam babu alkhairi..kamata yy yadda jannarht ta jima batayi aureba tayi auren kwanciyr hnkli ba wannan yaronba.." Abih yace "Saboda yna yarone kike ganin hkn.." "Aah abih ..ni yarintrshi be damuna saboda shugan halittama wadda ya fara aura ta girme mishi..pls don allah abih ka dubi lamarinnan..ynzu hk yarinyarnan tna asibiti hawan jininta ya tashi..bnason in rasata har gobe ita amanace a gareni.." Cewar ummih. "Okay rukayyah zamu duba lamarin..wani asibitine take.." Cewar abih. Se ynzu yke nadamar hada auren. "Asibitin datake aiki.." Cewar ummih tna share hawayenta. Tausayi sosai tabawa abih. "Znzo in dubata Rukayyah.. Ki kwantrda hnklinki pls.." Daga kai tayi hadi da mikewa hnklinta a tashe ta gyara daurin zaninta ta fito daga offishin. Direct ta nufi get ta fita tahau adai daita sahu ta koma asibitin tanajin hnklint a tashe. Har sanda ta koma asibitin sam bata farkaba. Hajiyar chardi tna zaune a kn kujera. Sahura batanan ta koma gida dan janan na gida gun me gadi ummih ta barta. Ummih Guri tasamu tazauna gefen gadon ta rafka tagumi tna kallon jannarht din dake saure numfashi da kyar.dukse tji wani iri ..wlhy datasan wannan kaddararce zata samesu da tuni tabar kasarnanma gabaki daya. Ita sam ba mutum bace me bala'i hk itama jannarht din. Dan hk sam zaman auren jannarht da hammad baya yuwwa. ** Misalin 8:am na safe mommy ce zaune a falon daddy yna ..yana bata bayanin yadda lamarin ya faru na auren jannarht da hammad domin tin farko bata saniba.. Hnklin mommy ne ya tashi tashiga mgna hnklinta "hba alhaji gaskia abunnan beyiba wlhy bnso kashiga lamarinnamba .." Daddy ya bita da ido.. Kawai tnata maganganunta kmr zatayi kuka ya mike yafita yabar falon. Kai tsaye gun hajiya babbah ys nufa yy mata byni tini t fahimceshi kuma tji ddn hnkan. Ita da knta ta kira meeting din gsggawa. Tini kowa ya hallara harda mommah da mommy . mommah de da kyar tazo dan ita cewa tayi batada wannan lokacin seda daddy ya matsa mata. Tini falon ya cika yy fam shikam gogan ya wani hakimce kai kace basarake ne. Hammad dinne ya bude taron da adduarh. Hajiya hafsat ce ta fara bayanai cikin natsuwa. Kna ta kalli zubairu tsce "bismillsh zubairi yima kowa byani kmr yadda kayimin a,dazu..." Am sorry for the jiya da yauma ..ngama edeting komi ya fita. 😓 [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: IN SO CUTA NE..38 Yeah hkri mgni ne👌🏼 Ga masu bktr cigbn littafin su nemeni domin book din na kudine. 08033368013. Zaro ido anwar yy ya yace "Tabdijan...! Gidansu anty jannarht nanma wani babban case ne tab..,!" Hammad yace "ni inde zngnta ai komi yazo da sauki.." "Mtwsss inkai kazama majnuni jannarht.. ni bnzamaba..malam gayamin ina zankaika.." "Nace ka kaini gun matata anty jannarht.." Cewar hammad dakou a jikinshi. Tayrda motar anwar yy batare dayabi ta knshiba kai tsaye cikin gari kasuwa ya nufa dashi.. shide hammad idanuwanshi a rufe yna tunanin anty jannarht har suka iso.. Direct anwar gidan daddynshi dake abuja road ya nufa da Hammad . dayake me gadin yasan anwar ai yna ganin motrshi ya wangale mishi get ya shiga yy packing. Fitowa yy ganin hammad beda niyar fitowa yasa anwardin ya zagaya ya bude mishi . fitowa yy yna karewa gidan kallo gidan ya hadu iyakar haduwa komi ya tsaru . sometimes sunsha zuwa shida anwar din sudan huta kna su koma gida. Cikin gidan suka nufa nanma akwai komi na more rayuwa komi ya tsaru tsaf tsaf. Zaunawa hammad yy a daya daga cikin kujerun falon. Anwar juyawa yayi ya koma motar yadauko masa kaya dayake ynada extra din kaya a motar. Kananan kayane ya dawo ya bawa hammad amsa yy yashiga bedroom dmn duk kyn jikinshi sun isheshi . toilet ya nufa yy wanka da ruwa masu zafin rau. Y dauro alwala kna ya fito ya shirya cikin kynda anwar ya kawo mishi. Kasancewar timedin la asar yy, sallar azahar yy da,la'asar. Yy adduarh kna ya fitou falon hannunshi rike da wayrshi datasha ruwa shi yama mnta da wayar aljihunshi danda ruwannan ya rinka dukanshi duk wyrna aljihunshi. Dayake wayr babbace irin wayoyinnan ne da kou ansasu a ruwama basayin komi. Zn iya cewa duk Nigeria bb me irinta seshi da anwar. Kouda ya fito falon bega anwarba. Zaunawa yy a kn kujera 3sttr yana latsa wayrshi miss call din nasreen yagani kusan 20 miss call . Dealing num din anty jannarht yy zuciyrshi na bugun uku uku..kusan 10 miss call yy mata amma sam bata dagaba. Airplane mode yasawa wayar nan ya shiga gallery ya lalubo picture dinta, snye takeda mint din hijjb me nikab tana zaune a kn kujerarta a office dinta sunata hira har tana dariya wushiryarta ta bayyana yayinda har haqorin makkanta dake kasa ana gani . yy mta hotonne batareda sanintaba.. Wani irin matsifaffen kyau tayi a picture din . kuri yywa picture dinnata yna kallon irin kyaun da allah ya zuba mata.. Gani ykeyi duk duniya bb macen datakai anty jannarht kyau da cikar haiba...dukda be taba ganinta bb hijjb ba yasan akwai wani sirri datake boyewa a cikin hijjb dinnan. Mama rabi bata wani dauki lokaciba ta iso gidan bngaren mommah taje bata gntaba ta kira nasreen. Nan nasreen tasanrda ita suna part din anty safara'u . bako sallama mama rabi tashigo hannunta rikeda key din motar da wayrta. Har lokacin mommah na tsaye ta gaza kou zama se tsabar tashin hnkli a tattareda ita.. ''Lafiya zainab duk kinbi kin tayarmin da hnkli..mtwss" cewar mama rabi ta karasa ta zauna tna zubawa mommah ido. Da fuskarta ke daukeda tsantsar tashin hnkli. "Inafa lafia..ai lafiyarma ta kare a guna .." Cewar mommah cikin tashin hnkli. Anty safara'u de tna zaune a kn carpet itama har lokacin. Nasreen na kwance a kn kujera 3 sttr. "Meke faruwa ki gaggauta sanr dani..kou auren yar tawane yasamu matsala.." Cewar mama rabi. Mommah tace "Da wannan ne ai me saukine..." Nan ta kwashe lbrin komi ta sanarda mama rabi.. Zumbur mama rabi ta mike tsaye hadi da fadin "Nashiga uku ni rabiaarh..!." Cewar mama rabi yayinda knta yashiga juyawa dajin lbrin wai hammad ya auri jannarht.dafe kirji tayi tace "kinga abinda na gudar mna kou zainab..." Cewar mama rabi. Mommah tace "Hmmmm kibari mama rabi wlhy yau kmr znyi hauka ..ga daddy ma ya bada goyon baya gami da auren.." "Kai..wayyo ni rabiarh.. Ynzu yaza'ayi...domin wallahi sede ayi me yuwwa don yata bazata zauna da wannan saar tawaba a matsayin kishiya..! Ke nikaina bnda kishiya ballantana diyata ta cikina.." Cewar mama rabi da tini idanuwanta suka rine irin na cikakkun masifaffunnan. Dafe kai mommah tayi ita kam yau batasan ina zatasa rywrtaba tji ddh duk lbbnta sun bushe tsabar tashin hnkli..."Mama rabi ni nan tsabar tashin hnkli ji nkeyi kmr nayi hauka ..ni da wannan mutsibar kwara inga rnr mutuwata wlhy..." Mama rabi ta daga mata hannu "dakata zainab..ba wannan mgnrba wlhy harda sakacinki ke ynzu innice har akwai wani dan iskn dan uwan miji da matarshi dasuka isa suyimin dole a kn iyalaina...waah billahillazi kinsan karyane!! ..domin ni danna hau ruwan cikinsu su duka in gyara damrin zanina ba komi bne..kuma babu tsinanna kou tsinannen daya isa yayi mgna wlhy tlhy!... " Anty safara'u tace ''wallahi itama bakaramin tijara tayiba mama rabi..kede abunne an riga anyi kutunguila a ciki se a hnkli.amma ai duk family bb macen da ake tsoro kmr mommah.." Mama rabi tace "Mgnr bnza kenan safare.yoouh in ana tsoronta har ayiwa dnta aure bb izininta..tou wallahi zainab tin wuri kisan abinyi tin kafin lokaci ya kure miki kiyi nadama mara amfani...!" "Aini ynzuma ina cikin nadamar..." Cewar mommah. Anty safara'u tace "Ai abunnan beyiwa kowa dadihba wlhy mama rabi..jiyade muna cikin jin ddh abinmu.." Mama rabi tace "wannan ai iskancine..wlhi harda lefinki zainab ..tin icce yna karami ake tankwarashi..amma ynzu daya bushe zeyi whlr tankwarruwa... ..ynzu shi hamnad din yna ina ne.." "Wai kinga iyashegen da yaronnan yyminne mama rabi..dan bura uban nayi juyin duniyarnan ya saki karuwarnan amma yaki karshentama se guduwa yy ya barni ni inyita babatun tindaga karya.." Cewar mommah cikeda takaici tke mgnr. "Kinga irintako..keda danki amma yafi karfinki..kai! Zainab kinyi asara wallahi..ke nasreen kirawoshi hammad din ki bawa mamanki wyr kice yasaketa ko ki tsine masa..." Cewar mama rabi. Nasreen kou dealing num din hammad tayi seda tayi mishi 20 miss call be dagaba .. Daga byama se yakashe wyr gabaki dya.. Zaunawa mommah tayi ta rafka uban tagumi kawai sega hawaye sharr a kuncinta .."kinga iskncin da yaronnan yayimin kou..idona idon yaronnan senaci ubanshi wlhy.." Mama rabi tace "knga irinta kou..ke baki sashi kukaba gashinan bakin cikinshi yasaki kuka.." "Kai..! Wannan wacce iriyar masifacenewai..wlhy bn taba nadamar auren jinin waziris family ba se yau.." Cewar mommah tana share hawayen dake gangarowa kuncinta. Mama rabi tace "wannan kuma matsalarkice zainab...ni ynzu matsalata kisan yadda zakiyi ki raba aurennan da karuwarnan danni yata bazata zauna da itaba..ni kingama wucewa znyi, domin tarewa yau bb fashi insha allahu.. " mama rabi tajuya ta nufi hnyar fita mommah ta bita da ido takaici fal rnta.. hartakai bakin kofar ta juyo tace "nabaki nanda kwana biyu inhar bakisa danki ya saki karuwarnanba..znshigo batun kuma ke knsanni kinsan aikina inna shigo bazatayi kyauba knsanni danna kashe rai bakomi bane...." Tna kaiwa nan ta juya tabar falon. Mommah dogon numfashi taja ta tabbtr daza a bincikata aynzu se an gane jininta ya hau fiyeda tunanin likitocin... Mamarabi kam a harabar gidan taga hajiya Zulaikha zata fita nan mama rabi ta tsaya ta zageta tass sam mommy bata kulataba dukda taji zafin zagin tashiga motrta tabar gidan. Itama mama rabi tata motar tashiga tabar gidan direct gun boknta ta nufa tna kuka don abun ya dameta. Tin kafin tayima bokan byani shi yy mata byanin komi. Wata iriyar dariya bokan ya kwashe dashi ya nuna mama rabi da yatsa yace "yake tsinanniya..!aiki yariga ya baci tinda aka bari ya aureta...!! Haaahaaahaaaaahaaa!!" Mama rabi tana sharar kwallah tace "ynzu la'ananne yaza ayi..wlhy duk nashiga tashin hnkli.." Dariya ya kara kwashewa dashi yace "Tashi kibarnan..nanda sati daya ki dawo znyi bincike a knta ..zansan yadda znyi..tashi! tashi!!.." Cewar bokan wanda yake bakikirin kmr gawayi ga ido jawur kmr red din gauta ga katon tumbi face dinshi baki kirin sam bb alamar rhma a taredashi. Mikewa tayi hadi da cewa "Godiya nake makiyin allah..godiya nake la'ananne..." Da baya ta fice daga gun bokan, dayake cikin wani kasurgumin jeji. * Yinin rnr cir bata farkaba tna cikin mayuwaccin hali, hnklin ummih inyafi dubu sedaya tashi. A rnr abih yazo dubata bkrmin tausayinta yajiba .tin byn sllr isha'i dayazo se 10:pm yabar asibitin. Rnr hk suka wuni itada hajiyar chardi babuci babusha haka kuma suka kai dare. Duk sun gaza cin komi. musammanma ummih tashin hnkli abun baya faduwa. Hajiyar chardi tasamu ta rintsa amma itakam.ummih sam ta gaza rintsawar tana zaune idanuwanta kyar a kn jannarht dataketa sauke numfashi cikeda whla. Sosai ummih take tausayawa jannarht. ** Anwar ne yashigo falon byn ya dawo. yasameshi a halin kallon picture dinnata se murmushi yakeyi. Krswa yy yazauna kusa dashi hannunshi rikeda ledoji guda uku. Dagowa hammad yy ya kalleshi yace "ina kaje.." "Nje siyo mna abincine ..nasan kai yau ko brkfst bkyiba.." Cewar anwar. Daga mishi kai hammad din yayi. Mika mishi dya daga cikin ledojin yayi amsa yy hadi da ajiye wyr hannunshi. Ya bude yga hadaddiyar shinkace da stew duk rabinta naman kazane. nan yaci ya koshi domin beda wata dmwa. Anwar dakecin nashi abincin yy mamakin yadda hammad din yaci abincin. Shikam gogan drnks ya kora dashi yy nak ya koma ya kwanta a kn kujerar yna fadin "kasan nasreen takirani.." Barin cin abincin yy yace "kace wlhy.." "Yeah ksn seda tyimin 20 miss call amma nasan mommah ce tasata takirani.." Cewar hammad shisam kou a jikinshi. "Kai blood..kana bura ubanka a waziris family.." Cewar anwar. Murmushi hammad yy yace "uhm tinda nasamu anty jannarht nifa duk wani bala'i nafilane a guna.." Murmushi anwar yy hadi da kaiwa hammad duka "wlhy ka guji hdwrka da mommah.." "Hmmm..ai inata hadata da ubangijina...allah yasa ta sassauta.." Cewar hammad "Ameen.." Cewar anwar. Jim sukayi na yan wasu mintoci shide anwar nata cin abincinshi. Hammad ya kauda shirun ta hnyr cewa " blood inason inga matata.." Cewar hammad yna wani lumshe ido. Cikeda zolaya anwar yace "Jawaheer.." Chnza face hammad yy kai kce an aiko mishi da mutuwane "Mtwsss ..ana mgnr mutane wacce jawaheer kuma.. Inada wata matane data wuce anty jannarht.." Anwar ya kwashe da drya yace ."Kna sha aninka blood...antynka kuma mtrka.." Cewar anwar. Hammad yy mishi wani kallo yace "Kake fadi a zaune...!" Dariya anwa yy yace "Au nake fadi a zaune kou😂" "Yeah..sema ka ganmu da yaranmu yan ukunmu.." Cewar hammad. Anwar yace "wai..wakaga anty jannarht da cikin kaninta hammad.." "Eh mana..Kou kaima ka rainanine.." Cewar hammad. Anwar ya rufe baki yace "ni..! ina na isa in rainaka..byn daki dya muke kwana itama anty jannarht duk rnr dataga ainihinka yaseen tabar rainaka.." Murmushi hammad yy yana wani lumshe ido.. Shide harga allah kouda anty jannarht bazata bashi komiba yna sonta shide a hk. "Blood na anty jannarht.." Cewar anwar yna kwashewa da drya. Murmushi Hammad yy yace "kake fadi a zaune..." Dariya anwar ya kwashe dashi harda rike ciki. Gma cin abincin yy, yadauro alwala hammad ma yy alwalar sallarh magrib suka nufa masallacin dake layin. Kouda suka dawo zama sukayi a falon sunata hirarsu rabin hirar kn anty jannarht ne .a inda hammad yafiso knn hirar anty jannarht [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..37 Ga masu bktr cigbn littafin su nemeni domin book din na kudine. 08033368013. Am sorry for the typing error. * Tin kafinya fara magana Mommah kam ji tyi Gabaki jikinta ya mutu ..hk kawai ta tsinci knta da bada hnklinta dan sauraren bayanen nashi. Don daji mgnr me muhimmamcice. Adade tasha mgnr bnza za ayi da aka tarasun. Kou ayi mgnr hada kudi akai temako gidan marayu. Itakou abunnaci mata tuwo a kwarya. Alhaji zubairu ya fara bayanan yadda komi ya gudana tin daga ciwon hammad har zuwa ynzu da yazamana hammad yazama miji ga anty jannarh... Masu farin ciki nan suka hau farin ciki masu bakin cikima suka fara bakin ciki masu cece kucema suka fara.. Cikin masu farin cikin harda anty nahnah da salaha. Anty safara'u ce ta tabo mommah da tini tyi mutuwar zaune tsce "Mommah wai wani hammad din ake nufi..." Mommh batafi ta kn safara'u ba t Mike zumbur kmr wadda akayiwa allura yayinda mayafin data yafo ta sakeshi nan kasa tashin hnkli ya ziyarceta. Cikin daga murya da shiga rudani tace " what....! waini zainabu bnganeba pls wani hammad din ake mgna ne wai don allah ku gnr dani kada kucemin hammad dina...."cewar mommah da dukta daburce. Anty safara'u ma duk a dimauce take.. itakam nasreen tarasa farin ciki takeyi kou bakin ciki. Tasan ita harga allsh batajin tsanar anty jannarht. Hajiya hafsat tce ''akwai wani hammad dinne byn nakin kmr yadda kikace..." Wata iriyar muguwar ashariya mommah ta mulmulo ta mulmula "kan kutmar ubannan..!jar uban nan...!waye yayimin nakudar dannawa daza a yanke wannan mummunan hukuncin batareda saninaba.." Cewar mommah kmr zararriya ta karasa gaban alhaji zubairu tna nunashi da yatsa tace "wallahi tallahi billahillazi la'ilaha illa anta..ni zainabu gumel inhar inada rai aurennan be taba zamaba wlhy tlhy kji nayi rantsuwar musulmi seya saketa...duk wata kutunguila da kuka kitsa kaida matarka sena rusheshi a dalili da mene zakayiwa dana auren daba da izininaba .. Kna mgnr yna ciwo ze mutu meyasa baka barminshi ya mutuba dade inga aurenshi da tsohuwar karuwarnan ai kwara ace gawarshi na gani..!!" Ido alhaji zubairu yabita dashi yana hango tsagwaron tashin hnkli a tareda ita. Da tsantsar matsifa. Daddy ne ya daka mata tsawa "zainab meye haka..!" Dagama,daddy hannu tayi tace "aaaaaaaah...baruwanka tinda kaima an kaika gun boka touni asiri baya cina.." Daddy yace "bazaki natsuba...!!" "Ehhhh...ka barni inyi mgna akan meye za dakeni a hanani kuka.. Wlhy zubairu seka gayamin dalilin dayasa zaka hada dana da tsohuwar karuwarnan.." Tyi mgnr tana jijjige jijjige yayin datake tsaye kerere a gaban alhaji zubairu tana nunashi da yartsa. Shikam alhaji ko a jikinshi don daman yasan zainab zata aikata fiyeda hkn. Babu wanda besan bala'i da masifaba na zainab inhar yna waziris family. Mommy de tana zaune knta a kasa tnajin zafin yadda zainab ke zage mata miji a gabanta.amma babu yadda zatayi. Nahnah ce ta mike cikeda jin zafin yadda mommah ke yiwa daddy tace "haba mommah meyasa kikeyin hka ne wai...." Juyowa tayi kn nahnah tace "ke dan ubanki dake nake mgna ..kou nasa bakinki a mgnr nan .inna karajin bakinki wlhy bazan yafe mikiba kuma zakiga yadda zamuyi nidake a gunnan.." Komawa hafsat tayi tazauna tana fadin "allah ya baki hkri.." Su knsu yaran alhaji zubairu sunji zafin abinda mommah keyiwa daddynsu a gabansu. "Na rantse da allah seya saketa yanzu a gunnan..a gaban uban kowa kuma yau yau base gobe ba..duk ubanda keda hannu a mgnr nan wlhy bazamu kare lafia ba nidashi a waziris family." Cewar mommah. Dukkanin mnyan gidan suna kallonta babu wanda yace mata uffan makiyade nata kus kus a game da bnzan hali irinnata. "Haba zainab ki tsaya ki fahimceni mna.." Cewar alhaji zubairu. "Allah ya tsinewa fahimtar taka dazanyi ..ai bakayi abinda zan fahimcekaba ..da saboda allah kayi aida danaka dan za ayi auren..amma hk kawai a dauko karuwa a jangwalawa dana..wadda tagama yawon ta zubar" Zumbur hammad ya mike yace "mommah bafa karuwa bace ita gaskia.." Dawowa kn hammad tayi cikeda masifa da jaraba,da kata'i da mutsiba. tace "znci kutmar ubanka kai kuma.. Inkayi hkri ai zndawo knka ynzunna .. in zulaikha ta mallakeka dakai da ubnka.. ni bata mallakeniba wlhy kuma yau sena nuna musu iyakarsu itada mijinnata.." Cewar mommsh uwar bala'i wlhy senaga samira nata bala'in nafila ne. Hammad yace cikin sanyin murya knshi a kasa "mommah pls kidena ganin lefin kowa a mgnr aurena da anty jannarht but ni naganta kuma nake sonta ba daddy bane yymin dole nifa nike sonta.." Karasawa tyi cikin zafin nama ta watsa mishi mari.. Dafe kuncinshi yy ynajin zafin marin na shigarshi. "Dan ubanka ni zaka tozarta a garin kaduna..in tsugunna in haifeka hammad amma ina magana kna mgna a idon makiyana.. kake cewa kai ka gnta kace kna sonta..aikou tinda ba tare na haifekuba wlhy seka saketa dan ubabka" Mommah ke mgnr cikeda bacin rai. "Am sorry mommah ..wlhy bn iya sakinta..mommy da daddy basuda laifi..nine me laifin .. kuma allah ne ya jarabceni da s.." Wani marin ta kara sauke mishi hadi da kai mishi duka kmr mahaukaciya da hannu biyu biyu tnsjin kmr zuciyrta ta tarwatse. tace .."bakin cikinnnan dakake kumsamin ya isheni hammad ..da aurennan dana gani kaida tsohuwarnan kwara ace rnr mutuwarka ngni..kou tawa mutuwar.." Daddyn hammad sam bega aibun aurenba.. Mikewa yy rnshi a matukar bace ya daka mata tsawa " zaiinab kika kashemin yaro bazan barkiba senasa an daureki knji na gaya kiki...mncewa znyi dake wacece a gareni.." Tsagaitawa tayi da dukannashi datakeyi hannu biyu biyu tajuya ga daddy tace "inka fasa daureni alhaji..dan allah ka daureni alhaji..nikou yau seya saki karuwarnan..da inga aurenshi da karuwarnan kwara ace gawarshi na gani a gababa .." Girgiza kai kawai daddy yy be tabajin haushin halin zainab ba kmr yau. Duk ta nuna mishi shidin ba kowa bne a gaban kowa na family. Takaicinta dukyabi ya rufeshi. Kowa nason dakatrda ita amma yna tsoron halinnata dan hk bb wanda ya tinkareta. Juyawa tayi kn canter table ta dauko takadda da biro ta wurgawa hammad din dake duke z kn guiwowinshi knshi na kasa idanuwanshi sunyi ja jawur.. "Ka sakena nace..! Dan ubanka ka saketa nace... !!rubuta mata takardar saki nace.." Dago red eyes dinshi yy yace "mommah i can't.... Ina sonta wallahi! .. I can't life without her.. Pls ki barni in zauna da matata ni ina sonta wlhy.." Takaicine ya rufe mommah ta karayo knshi gadan gadan tana fadin "wlhy seka saketa..tin kafin abin kunyarnan ya fita inji kunya a idon duniya..kwara ayita ta kare..ga mata nan burjit ka auro kou yar waye..amma bnda karuwarnan..."cewar mommah da muryarta ta fara disashewa. Mommy ce ta mike tana fadin "dan allah hajiya zainab kibar dukan yaronnan hk..hba" Hbawa ai kmr tna jira ta juyo kn mommy tana fadin "dayake da gindin wata na haifeshi kou... inna kasheshima ai dana ne kou..bada gindin wata na haifoshiba..hk ba shegiyar datayimin nakudarshi a nan. " "Eh dankine amma pls kibari hk..don allah.." Cewar mommy. "Ke Zulaikha kan ubanki nace..." Mommah ce yyin datake kokarin sauke haushinta a kn mommy. Nan tanayo kn mommy da niyar ta tsinketa da mari.. Da gudu hammad yazo ya rike mata hannu idanuwanshi na zubarda kwallah yace "hba mommah pls.. " Fisge hannunta tayi tace "Ka kiyayeni fa tin bnci kutmar ubnkaba a gunnan.....! Ka kiyayeni kji na gaya mka...!!" Cewar mommah kna ta juyo kn mommy tacigaba dacewa "allah ya isa tsakanina dake Zulaikha.. Duk kinbi kin asiricemin yara wlhy nikou nafi karkinfi..se allah yymin hisabi dake Zulaikha.." Cewar mommah Mommy tace "ni bazanyi fada dakeba zainab haram..kuma yaranki dakika dade kna cewa ni nayi musu asiri ..bari kiji in gya miki yau kinkaini bngo zainab ..bafa baki kika fini ba.. Tmbsyi yrnki kiji halinane yasa suke zuwa guna.. Gasunan gabanki ki tambayesu kiji kou inada mugun hali garesu..yrnki da nawa duka dyane a guna zainab.." Nan mommah tayi tsalle tsce "Aini mugun halinne dani ..yar matsiyata kawai..in yarana sunabin halina ai baxasuzo inda kikeba wlhy!.." Cewar mommah. Sabreen dake zaune kusa da mommy duk ji takeyi rnta a matukar bace. Dande mommy batayi mata tarbiyar rashin arzikiba wlhy daseta gallawa mommah mari. "Wlhy niba yar matsiyata bace ni yar masu tarbiyace.." Cewar mommy ayaude mommah ta kaita bngo. Daddy ne ya kalli mommy yace "zulaikha bnason nakara jin mgnr .." Nan mommy taja bakinta tayi shiru. Hajiya hafsat gbaki daya yau mommah ta bata haushi dmn kuma mommah ba kaunar hajiyar takeba dan sam bata bata respect a matsayinta na wadda ta haifa mata miji. Sam hkn be damun hajiya hafsat. Juyawa hammad yayi yabar falon.. Mommah na ganin hk ta biyoshi tna matsifa tana kwala mishi kira bb kou takalmi a kafarta "Inka fita a gidannan baka saki yarinyarnanba sensci ubnka.. Wlhy kjina gya mka ka fita daga gidnnan zakaga bacin raina.." Aibe sauraretaba yayi sauri ya fice daga gidan yna fita yasamu napep yasauke wata me aikin makwabtansu dataje cefane. Nan ya hau batare dayasan inda zejeba.. Har wajen ta biyoshi kai kace mahaukaciyace ...dai dai ta fitou yahau napep din ..hk tabi byn napep din kmr zararriya amma ina yy mata nisa.. Masu gadi nata kallonta su knsu hnklinsu ya tashi da ganinta hk har waje bb takalmi.. Safara'u ce ta biyota ta kamota ta nufi bngarenta da ita. A falonta ta zaunar da ita ..zumbur mommah ta mike tsaye hnklinta a tashe hannunta na goye a bayanta tashiga zirya a fLon ji takeyi uwa ta hadiye zuciya ta mace tsabar bakin ciki. Anty safara'u de tana zaune ta rafka uban tagumi tace " mommah ki zauna mna don allah.. Kisha ruwa wannan babatun dakikayi aise kanki yy ciwo ....ki sassautawa knki..kinga wannan mgnr wlhy duk zulaikha ce ta kitsemashi.." Mommah tace "aikou setasan dani take zancen...ynzu ni ta ina zan fara..!gashi wannan shegen yaron ya nunawa kowa shi baze saketaba dan ubanshi..a gaban kowa ya nunamin iyakata..gaskia Zulaikha ta cuceni.." Cewar mommah cikeda takaici. "Hmmmm....ai zata aikata abinda yafi hk..in bnda hammad ma mezeyi da wannan shigeyar ai ynzu made nasan already komi yariga ya kare a jikinta.." Cewar safara'u ''Hba safara'u baride.. a rasa dawa za a hadamin yaro seda wannan karuwar..da ba asan asalintaba tsinanniya..byn ta gama lalatamin yaro ynzu azo ace wai ya aureta. zezo ya,sameni..wlhy kou znyi tsirara bb kaya seya saketa..ke kou hkn ze zama dalilin rasa aurena a waziris family." "Hmm mtwss. duk aikin asiri nefa..zama da Zulaikha ai bala'i ne..tariga ta,saitata a hnyar asiri.. Kai allah wadaran tsinanniyarnan.. "Cewar safara'u. "Aikou setasan tayi da diyar nijer wlhy.."cewar mommah daketa zirya a falon. Safara'u ta dauko ruwa ta bata amma takisha. Se sikin zirya takeyi a falon kmr zararriya tna maganganu. * A can gun meeting kuwa byn fitarsu..falonne yadauki shiru kowa na jimamin abindaya faru . yayinda nahnah kejin kunyar tijarar da mahaifiyar tasu tayi a yau dinnan. Mikewa Anty nahnah tyi cikin sanyin murya ta fara mgna. " don allah ina me bawa kowa hkri a kn abinda mommah tayi..pls daddyZ kayi haquri don allah..da kema mommy" "Bakomi nahnah.." Cewar alhaji zubairu. Hajiya Zulaikha tace "hba wlhy bkm nahnah .." "Tnks..and muna farin cikin hadinnan allah ya basu zaman lafiya..daddy kai kuma allah ya baka lada.." Masu farin ciki da abun suka amsa da ameen. Alhaji ibrahim governor ya mike cikin mnyan kayanshi ya fara jawabi kmr hk "Mungode zubairu allah ya kara dankon zumunci..su kuma allah ya basu zmn lafia..na bawa amaryar billons goma tayi shaanin bikin kasancewar komi yazo a kure..sannan da sabuwar mota , da gida insha allahu ina komawa abuja zan aiko mata dashi.. allah ya bada zmn lafiya." Kowa ya amsa,da ameen anty nahnah harda rngada guda. Matarshi hajiya nafeesah (allah be bata haihuwaba duk zamantada alhaji IBURAHIM batada yaro kou bari bata tabayiba) mace ce me cikar kamala. Mikewa tayi itama tace "Nima na dauki nauyin gyara gidan amaryar dazata zauna allah ya bada zaman lafiya..sannan na bawa dukkannin iyayen mazajennamu kyautar motoci zuwa next week za a kawo musu insha allahu..." Tna gma mgnr ta koma ta zauna. Nan guri ya kacame da murna da farin ciki masu kuskus nayi masu munafurci nayi.. Hk taron ya watse byn an tarawa amarya makudan kudade na fitar hnkli. Nan kowa ya kama hanyar tafiya. Su alhaji iburahim shida iyalinshi nafeesat dmn sunada gida a nan kd din can suka nufa da niyar zuwa gobe zasu koma abuja daman taronne yakawosu Kaduna.shima dan hajiya hafsat ce ta kira da knta. Anwar kam d duk yabi ya kosa a tashi daga taron ya dauki takalman hammad din ya shiga motarshi hadi da kiranshi a waya.. Ringin biyu ya daga "kna inane blood.." "Ina hayin rigasa.." "What..." Cewar anwar daya cikada mamakin meye yakai hammaddin hayi kuma. "okay gani nan zuwa. .." Yaja motar yabar gida. nasreen kuwa taje bngaren mommah taga bata gntaba direct bngaren anty safara'u ta nufa. Har lokacin mommah nata zirya a falon anty safara'u kuwa tayi juyin duniya ta zauna amma fir mommah taki zama. Shigowa nasreen tayi idanuwanta na kn mommah dukse taji tausayin mommahn ya rufeta. Cikin sanyi tace "Ashe kina nan mommah.." Nasreen tyi mgnr hadi da zaunawa. "Ke da allah ni maza kirawomin mama rabi a wayarki.." Cewar mommah. Okay.. Tace hadi da dealing number din mama rabi ta mikawa mommah wayar. Bugu daya mamarabi ta daga. Cikin tashin hnkli mommah tace "mamarabi kizo ynzu gidana..akwai matsala.." Daga can bngaren mama rabi tace "tin dazu naketa kiran lmbrki baki dagaba..dmn mgnr tarewar yarinyarnanne yau..kuma tace wai falonnan na kasa beyi mataba a canza mata wasu kujerun da tsarinma gaba dya..." Dafe kai mommah tayi tace "Da allah duk bar wannan zancen..bkiji menace bne wai..hba nace miki da matsala kizo ynzu ki sameni ..." Mommah ta katse wayar. Ta mikawa nasreen amsa nasreen din tayi tace "mommah tou kizauna mna.." "Ke ki gyaleni inda kika ganni.." Cewar mommah da har lokacin ba a hayyacinta takeba. "Allah ya baki hkri.." Cewar nasreen ta kwanta a kn kujerar. Ita sam bb abinda ke damunta. * Shikam hammad dayahau napep begayawa me napep ina ze kaishiba gashi bb kou takalmi a kafarshi dan hk ya fitou daga gidan kafarshi bb takalmi. Me napep daya gaji da tafiya yace "alhaji waini ina zankaikane baka gayaminba.." Hammad yace "nima bnsaniba." Wani kallo me adaidaitan ya watsa mishi irin kallon mahaukacinnan.yace "bnganeba..kmrya bakasan ina zakajeba.." "Yeah ka kaini kou ina ne.." Cewar hammad wanda da kyar yke hadiyar yawon bakinshi. Girgiza kai me napep yy gabaki daya yagama sadakarwa cewar hammad mahaukacine irin yaran masu kudinnan wanda shaye shaye ya mayr dasu hkn.. Dan hk ya kaishi hayi ya ajiyeshi a daidai gidan man mobile. Sauka hammad yy yace "ina ne nan.." "Hayin rigasane.." Cewar me napep din. Kudi hammad ya ciro a aljihu dabesan kou nawa bane ya mikawa me adaidaita din. Amsa yy yashiga godiya. Zaunawa yayi a gun wata kwata kafarshi bb takalmi ya rafka uban tagumi hannu biyu biyu yarasa ina zesa rywrshi yji ddh. Gashi uwar gayyarma ba sonshi takeyiba indama tana sonshine se yaji saukin lamarin. Amma rana zafi inuwa kuna. ga hadari na haduwa alamar ruwa ze saukko a garin kadunan .. Yana nan zaune. Ya rasa mafita duk wanda yazo wucewa kallon mahaukaci yakeyi mishi. Anwar ya kirashi shine yasanr dashi inda yake. Kou kafin anwar ya karaso ruwan sama me karfin gaske da tsawa infect made harda kankara ya riga ya sakko.. Sam hammad beyi kokarin fita daga cikin ruwanba nan ya zauna ruwan na dukanshi . har wani tsoho yy mishi mgna a kn yashigo gidan mnya fake amma yace aah..dole tsohon ya barshi hk ruwan na duknshi... Anwar yana isowa ya hangoshi zaune a cikin ruwan gaggauta parking din motar yy ya fito cikeda tausayawa ya kamoshi yasashi a motar duk kayn jikinshi ya jige sharkab. Shima anwar din harya fara dan jigewa. Gaggauta zagayawa yy yashiga ya zubawa hammad din ido cikeda tausayawa yace "blood ya akayi kazo har hayi..." Nan ya bashi lbrin yadda komi ya kasance.. Dogon numfashi anwar ya sauke yace "Kai kanashan whla a kn anty jannarh wlhy.." hammad yy murmushi yace "nop ni bndauki wannan a wahalaba inde a kn anty jannarht ne, zan jure zafi da radadi da kuna.. Inde knwatane..i promised my safe ..tinda nasamu anty jannarht da kyar bazan yarda in rasataba..insha allahu" Girgiza kai anwar yy yna kallon duk yadda shadin hannun mommah ya kwanta a kn fuskar hammad abinka da jikin yan hutu. Hammad yacigaba dacewa "yadda allah ya dauramin azabar sonta ni nasan alkhairi ne..insha allahu znci gaba da sonta kouda hknne ajalina.. Zon so anty jannarht forever and ever..inna mutu a knta znyi alfahari da hkn..kuma ina fatan in tashi da ita a matsayin me dakina a gidan aljannarh.." Yakarashe mgnr yna wani lumshe ido.kai kace yna gaban anty jannarht dinne. Jim anwar yy yna kallonshi yayinda ruwa ke diga a jikinshi.. Shikam anwar yna mamakin wannan soyayyar. Shide kou a tarihi be tabajin wannan soyayyarba. Kai kou a indian film be taga ganin wannan azababben sonba. "Hmmmm tou blood allah ya amince niyi zncigaba dayi muku adduarh allah yakawo lmrin da sauki." "Ammen ya rabbih..tnks for everything blood.." Cewar hammad. Anwar yy smiling yace " ..ynzu ina zamuje..don inka koma gida akwai case mommah tariga tayi sama dayawa fiyeda tunaninmu.." Hammad ya lumshe ido yace "Kaini gidansu anty jannarht dina..." [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..39 Ga masu bktr cigbn littafin su nemeni domin book din na kudine. 08033368013. Dedicated to my ruhin jiki. Half part ngd da love. *grp 1 sunce sun kosa hammad yashiga marar anty jannarht....*🙊🏃🏻‍♀️ * Hajiya mama rabi kam kouda taje gidan, jan jawaheer tyi dakinta tyi, kasancewar gidan akwai cikowwar jamaarh har yau din. cikeda lalama ta sanarda ita abindake faruwa. jawaheer ai kmr zatayi hauka tahau iface iface .. "Wallahi mama rabi ni bazan yardaba..!ni gaskia ya saketa ..wayyo nashiga ukuna.." Jawaheer keta fadi tna birgima a tsakar dakin. Mama rabi tace "ke dallahcan ki natsu muyi mgna mna.." Ina ai jawaheer sam bata sauraretaba se aikin iface iface takeyi. "Wayyo na shiga ukuna ni jawaheer..wlhy mamarabi bzn iya kishida itaba..kingntane allah tafini kyau.." Matsawa mama rabi tyi ta bige mata baki tace "ke dallahcan wawiya kawai.. wannan tsohuwar guzumarce tafiki kyau..kajimin shashanci.. kika zauna kinawa kishiya ihu a bnza kinyarda halina a kas wlhy.. wawiya kawai wadda batasan ciwon kntaba.." Cewar mama rabi dake kule. Jawaheer kam se koke kokenta takeyi tna iface iface..mikewa mama rabi tayi ta fita daga dakin.cikeda haushi biyu gna mommah da shegen hammad din da jawaheer ma again yau har haushin bokan takeji..itakou jawaah cigaba tyi da iface ifacenta, don yadda takeson hammad bazata sharing dinshiba da kowacce mace. Ballan tnama anty jannarht. Mommah kuwa se after magrib ta koma bngarenta itada nasreen. Har wajajen 12:am mommah takai tna kiran hammad amma lmbrshi bya shiga. Gaza bacci mommah tayi tana zaune a bedroom dinta ta rafka uban tagumi. Nasreen tashigo sanyeda kyn bacci.. Nan tasamu mommah zaune ta rafka tagumin kmr an aikou mata da mutuwa. Tna shigowa mommah tace "ke kirawomin Hammad.." Cewar mommah. Dealing number dinshi tyi tasa a speaker amma yaki shiga.. "Mommah kinjikou bya shiga.." Cewar nasreen. Kwafa mommah tayi tace" hmm idona idon shegen yaronnan se nack ubanshi .. Sena nuna mishi ni na tsugunna nayi nakudarshi kusan kwana biyar kna na haifoshi duniya..bawai zulaikha bace tayimin nakudarshi.." Nasreen ta tabe baki tace "uhmm allah ya kyauta..mommah ki kwanta kiyi bacci mna.." "Allah ya kyauta ubanki..baccin kuma Bazanyiba ina ruwanki.." Cewar mommah datake jinta a wiya. Nasreen tace "Nifa mommah bni nakar zomonba.." "Zakije ki dubamin yaronnan a side din Zulaikha,kou sena tashi na baki mari sannan zaki tantance a gabana kike shegun yra duk kunbi kun raina ni..." Cewar mommah. "Ni momfa ban taba zuwa side dintaba se yau zaki wanice inje.." Cewar nasreen. "Me gadin side dinnata zaki tambaya ai bnce kishigaba .." Cewar mommah. Juyawa nasreen tayi tabar dakin ta nufa dakinta ta dauki hijjb tasaka. Ta nufa side din na mommy. Baba garba me gadi ta tambaya ya tabbtr mata da bega shigowar hammad ba gaskia. Juyawa tyi taje ta gayawa mommah. Takaicine ya kara rufe mommah. Itakam nasreen juyawa tyi tabar dakin sililip sililip ta rufe dakinta da key ta nufa side din anty safara'u daman sometimes a can take kwana in daddy baya gidanta, sam mommah bata taba luraba. Tana shiga tagnta a falo tana jiranta. Tasowa tyi ta rungumeta tna sauke numfashi tace "bby nasha baza kizoba ai gashi nyi missn dinki like crazy.." "Uhm mommah ce ta aikeni ai datz why bnzo da wuriba.." "Okay.." Cewar safara'u. Tajata suka nufa bedroom dinta ,abinda takeso ta samu nasreen. Nan suka afka sabon allah. Batareda sanin mommah ba anty safara'u ta lalata mata yarinya.(Iyaye pls murinka kula da diynmu kou yaya kikaga yaronki ze kauce hada da addu'arh da natsiha. Allah ya shirya mna zuriarh bki dya. Inda mommah nada kulawa duk hkn baxe faruba.) Daddyn anwar ya kirashi ya tambayi inda suke nan anwar ya snr dashi daddy ya numfasa yace "hkn da kukayi yayi daidai..inba hknba se tashin hnklin ya kara yawa..allah ya kawo mna komi da sauki.." Ameen cewar anwar. "Ina Hammad din.." Cewar daddy. "Gashinan a kusa daddy.." Anwar ya bawa Hammad wayr, gaisheshi yy kna daddy yace "Hammad kadeci abinci kou.." "A daddy naci tnks..allah ya kara lafiya.." Cewar hammad cikin nishadi. "Ameen de my son..kyi addu'arh kaji..kabi komi a hnkli.." Cewar daddy. "Tou daddy ngd.." Cewar hammad "Yauwa take care my son.." Cewar daddy ya katse wyr yna katse wyr yasanrda mommy komi itade shiru kawai tyi batace komiba. Hammad kam Mikawa anwar wyr yy hnklinshi a kwance yace "wlhy inason daddy..bazan denayi mishi addu'arh ba ..but shine sanadin samuwar farin cikina." Smiling anwar yy ..rnr hammad yayi bacci sosai cikin kwanciyar hnkli.kai kce sarautar naija aka bashi. Jannarht kam bata farfadoba se washe gari misalin 10:am tna bude idanunta taganta a asibiti ga ummih gefenta da sahura. nan da nN abindaya faru ya fara dawo mata wasu zafafan hawayene suka fara bin kuncinta. Ummih dake gefenta gnin ta farkadin hmdlah tayi a zuciyrta. Shafo kafafuwanta tyi tana fadin "sannu mamana.." Sahura dake kn kujera hannunta rikeda janan.batama jima da zuwaba takawo musu abincin brkfst. tace "sannu anty jannarht.." Ido kawai jannarht ke binsu dashi.. Dai dai hajiyar chardi ta fitou daga toilet din krsowa tayi da hnzari dan ganin ta farfado tanai mata sannu.."sahura jeki kira dr nahnah take kouwaye ohode ...tacede inta farfado a kirata.." Cewar hajiyar chardi. "Tou .." Sahura tce hadida mikewa ta fice. Binsu anty jannarht takeyi da ido hawaye na zirya a kuncinta.. Kallon ummih tyi tace "ummih ya,sakeni din.." Ido kawai ummih tabita,dashi.. Hajiyar chardi tace "kwantrda hnklinku don allah.." Rintse ido tyi yayinda hawayekebin kuncinta.. Shigowa sukayi sahura na gaba dr nahnah na biye da ita a baya..karasowa sukayi ta gaidasu ummih da hajiyar chardi cikeda kamala suka amsa. Ido ta zubawa anty jannarht din dataketa hawaye tini anty nahnah tariga ta gano auren Hammad dinne yy mata causing wannan ciwon.zaunawa tayi a kn kujera takai hannu tana taba jikinta tace "sannu anty jannarht.." Sam bata amsaba se hwye takeyi har lokacin. Anty nahnah ta kalli su ummih tace "pls kudan bamu guri in dubata.." Ba wani dmwa suka fita daga dakin dukkaninsu yarage daga anty nahnah se jannarht. Ido ta zuba mata cikeda tausayawa tace "Anty jannarht ynzu meke damunki.." Shiru tyi amma idanunta a bude tna hawaye still ji takeyi kmr zuciyrta ta,fashe.. Anty nahnah tace "nasan hammad ne ke damunki kou.." Daga mata kai tayi kmr an sosa mata inda keyi mata kaikayi. Kou ince kmr karamar yarinya. "Bakisonshi kou.." Cikin muryar marasa lafiya tace "hba mmn noor nafa girmeshi..kou kefa na girmeki ta yaya znyi zmn aure dashi.." Ta karashe mgnr tana kara matso hwyenta. Shiru anty nahnah tyi tana zubawa dr jannarht ido. Kna tace "Tou nji..pls kiyi shiru hakanan..ynzu me kikeso ayi.." Cikin hnzari tace "tinda kaninkine pls kisashi ya sakeni..i promise har asibitinkuma zn bar muku..wlhy bani iya zaman aure dashi..hba mmn noor ki duba lamarinnan kanin byana ta yaya zanyi rywr aure dashi wai kuma har mu kwanta gado daya in bude mishi kafafuwa how...."ta karashe mgnr tna kara tsananta hawayenta. Jim tyi cikeda tausayawa tace "tou shikenan znyi kokarina a kn hakan kinji.." Tashi zaune tayi da kyar ta kamo hannun dr nahnah tace "danaji dadih..dan allah ki temakeni knga kou mommynkuma bata sona ni nasani ..dan Allah ya sakeni kawai ya huta nima in huta.." Cewar jannarht. "Tou karki damu anty jannarht.. Ammande da sharadi.." Cewar anty nahnah. Cikin sauri tace "zanbi koma meye dan allah ki gymin.." Bkrmin tausayi tabawa anty nahnah ba tace "yauwa..zaki kwantrda hnklinki ,ki dena kuku pls sannan zaki rinkacin abinci a kai a kai...knsan in kina kukannan bb ta yadda za ayi hnklinki ya kwanta." Cikin hnzri tace "Zanyi inhar zakiyimin temakon ya sakeni don allah.." Cewar anty jannarht. Anty nahnah tace "Aini nace znyi kou..karki damu ..ynzu share hwyen fuskarki." Sharewa tayi ji takeyi kmrma ya saketa dinne.. "Inkika karya sharadinnan guda daya nikuma zan fasa temakonnaki..amma innaga hnklinki ya dan kwanta se inyi iya kokarina ya,sakeki ki huta tinda bakisonshi..shida yake sonki se yy hkri yy jinyr knshi.." Cewar anty nahnah. Datake kallon anty jannarht kmr, karamr yarinya. Ammande tasan tsabar tashin hnkline yasata zama hkn. [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...41 littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemih 08033368013. Suna shiga cikin hospital din sukayi kicibus da anty salaha , "Aah su hammad.." Cewar anty salaha. Sosa kai yy yace "Anty ina wuni.." "Lafia lau haney.." Anwar ma gaidata yy ta amsa fuska sake. Hammad ne yace "Anty ya jikin matata.." Kame baki tayi tace "Enyeeeh! Wato haney ni kake tambaya ya jikin matarka.." Anwar yayi carab yace "Barshide anty..matr dayaci kaniyrshi kafin ya samu.." Anty salaha tace "Ai ynama kamcin kaniyar tashi.." Duka hammad ya kaiwa anwar cikin wasa.. Anty salaha tace "Se yau ake ganinka kenan.." "Seyau aka sanrdani wlhy..ammamde dmn inataji a jikina.." Cewar hammad. Dariya tyi tace "Sannu Romeo." Anwar yace "wannan aiya wuce romeo..mutumin dake kwana kallon pictures din anty jannarht.." Jinjina kai anty salaha tayi tace "ikon allah kenan.." Ita tyi musu jagora har zuwa dakin da take. Kwance take tana sanyeda doguwar rigar atamfa still akwai hijjabi a jikinta amma ba har kasaba, hajiyar chardi na zaune a kn kujerar dake facing dinta, sahura de tna gida taje yo musu abinci. Fin kafin ya kaiga shigowa dakin tajiyo kamshin turarenshi. Ji tyi gabanta ya ynke ya fadi. "ya allah.." Ta furta a zuciyart. Da sallamah suka shigo dskin. Tinda suka shigo idanuwanshi ke knta wani irin snyi ke ratsashi tako ina a jikinshi. Zuba mata ido yy kmr wanda be taba ganintaba se yau..allah srki rai yga abinda yke kaunarh. Itakam tanacin arba dashi dukse tji rayuwarta ta baci lumshe ido tyi tanajin tsanarshi a ranta..bta tabajin haushin waniba kmr hammad a rayuwarta duk tBi ta tsaneshi. Anwar ne ya gaida hajiyar chardi, amsawa tyi fuska a sake, hammad kam bema lura da wata a dakinba idanuwanshi na kn jannarht dmn yna yunwar ganinta, anwar ne ya matsa ya dan taboshi yayi mishi alama da yagaida hajiyar. Gaisheta yy ta amsa babu yabo babu fallasa. Dagani tagane shine hammad din base an gaya mataba. Tin a kwayr idanuwanshi ta fahimci irin tsantsar kaunar dayake mata. Karasawa yy bakin gadon yna kara zuba mata ido. Yayinda ita nata idon a runtse ne gam taki yarda ta budesu tin shigowarsh data rufesu sam bata kaunar ganinshi. Duk ta rame tausayintane ya ratsashi cikin snyin murya yace "Sannu anty jannarht ya jikinnki.." Cewar hammad cikeda tausayawa. Yi tayi kmr batajiba. Kafafuwanta yabi da kallo rigar jikinta tadan zame nan ya hango sarkar dake kafarta da zoben dake yatsar kafarta, bakaramin burgeshi kafar tayiba.. Takou ina anty jannarht batada makusa,komi nata me kyaune. Hajiyar chardi mikewa tayi tace "Tou ykmata a basu guri kou.." ta fita daga dakin. Hk anty salaha ma. Anwar ma fita yy. Tnajin kowa duk aka fice aka barsu daga ita seshi. Haushine ya kara rufeta kou ubanme zeyi mata oho daza a,wani barta daga ita seshi. Dmn gashi dn iska. Matso da kujerar da hajiyar chardi ta tashi a kai yayi ya Zauna hadi da zuba mata ido. "Nasanba barci kikeyiba ..pls ki bude idonki in gni don allah My pretty.." Kara runtse idanuwanta tayi sosai. Haushinshi fal rnta ..musammanma dyace mta wani wai pretty. Duk ya shagala da kallon fuskarta musammanma dan karamin bakinta dayake kmr gidan tsutsa , Ji yakeyi kmr ya dawwama a yadda yake yna kallonta, cikin snyin murya yace "Bakison ganina kou anty..." Juyarda face dinta tayi dayan gefen tnajin kmr ta tashi ta rufeshi da duka.. Mikewa yy ya koma dayan gefen ya zauna kasan kafafuwanta, besaniba gun zama hannunshi ya dan taba kafafuwanta.. Saurin janye kafarta tayi hadi tashi zaune tana kallonshi cikeda tsana..yynda shima itadin yake kallo,yana hango tsanarshi a kwayr idonta .. A hnkli ya furta "i love youh my anty...!" Kokarin kai hannu yakeyi don ya kamo hannunta ta fisge hannayenta ... Cikeda tsana ta fara mgna "Banason iskanci kna jina kou..ni bna sonka..bnason ganinka..dan karamin yaro da kai duk kabi ka lalace bakada aiki sena taba jikin mata..karka kara kuskuren kawo hannu donka tabamin jiki niba yar iska bace.." Ido ya zubawa bakinta yadda take motsashi tna mgna...besan sanda ya kai yatsanshiba ya daura a kn labbanta.. Da sauri ta bige mishi hannu. Yace Washhh!..." Haushine yakara rufeta bata ganin laifin kowa se laifin hajiya data fita ta barta da wannan dan iskan yaron... Saukowa tayi daga kn gadon tana nuna mishi kofar waje "meya kawoka..dallah Tashi ka fitrmin ..bnason ganinka againt a rayuwata..na tsaneka..!" Mikewa yy yna lumshe ido, bkrmin jin zafin kalamanta yyba amma ya daure yce "Ni ina sonki..." Haushine ya kara rufeta tace "Allah ya isa.. Mugu azzalumi wanda beda tausayi..kuma wlhy seka sakeni..tinda ni bnsonka." Da karfi take mgnr ta yadda har hajiyar chardi datake zaune kusa da kofar tna jinsu. Shide anwar dmn shida anty salaha suna fitowa office dinta suka nufa. Karasowa yy gabanta yace "Ni ina sonki, bazan taba dena sonkiba har in mutu, ina sonki fiyeda yadda uwa takeson danta,ina sonki fiyeda yadda me rai yakeson rnshi , ina sonki fiyeda yadda mara lafiya yakeson lafiyar jikinshi..anty ina.." Dakatr dashi tyi cikin takaici "Ni bnasonka..bazan taba sonkaba..! Get out..! " ji tkeyi kmr ta mutu tsabar takaicin wai yau itace karamin yaronnan yke furta mata kalmar so. Juyawa yy kmr ze fita se kuma ya dawo ya rungumota ta bya ..ta juyo zatayi masa bala'i tini ya jima da barin dakin. "Allah ya isa.." Tace hadi da komawa kn gadon ta zauna,gabaki dya ta rasa me tayiwa allah ya jarabceta da wannan yaron a matsayin mijinta na aure. Sallamah yyma hajiyar chardi kna ya fice daga asibitin direct motar ya nufa, ya jingina bynshi da motar. Kalamanta nyi mishi yawo musammanma datake cewa bazata taba sanshiba. Ya tabbtr da gaskene anty jannarht batasonshi. Shi kuma se allah ya jarabceshi da mugun tsonta..jikinshine yy week shikam ji yyma sonta ya kara doubles azuciyrshi.. "Ya ilahil..!" Ya furta a fili. Yna fita hajiyar chardi ta shigo dakin ta sameta zaune tna hawaye. Karasawa tyi ta zauna a kn kujerar tn tmbyrta "Why are you crying.." Kukan tacigaba dayi bataceda ita komiba.. Hajiyar chardu tace "Komide yy zafi mgninshi allah ne jannarht.." Kwanciya tayi ta juyar da knta gefe guda taci gaba da kukan takaicin duniya da yy mata yawa.. Dya gjida tsayuwar wayarshi ya ciro daga aljihu yayi dealing num din anwar yna dagawa yace mishi kazo ina bakin car..ya katse wayr. Ba jimawa anwar ya fitou a yadda ya gnshi ya tabbtr anty jannarht ta cusa mishi bakin ciki. Bude motar yy yashiga, shima hammad din shiga yy cikin car din yna sauke ajiyr zuciya. Tayrda car din anwar yy sukabar hrbr asibitin. Sun hau titi babu mecewa wani uffan . anwar ne ya kalleshi yace "Blood meya faru.." "Nothing .." Yce a takaice... Bb wanda ya karawa wani mgna har suka isa gidan. Ummih na zuwa abih yy mta byanin yadda sukayi da alhaji zubairu. Samba hkn tasoba tasha tna zuwa zata samu lbrin ya saketan. Bata da yadda zatayi hk ta baro office din ta dawo asibitin. Ammafa bawai danta hkra bane da mgnr sakin, tna nan a kn bakarta na rashin son auren amanarta da hammad dan gidan zainab. Bincike sosai mommah tasa akayi mata kou hammad yna gidan jannarht nan aka tabbtr mata da byanan. Aka bata tabbacin jannarht dinma batada lfya tna asibiti. Gbaki dya mommah ta rasa mafita. Kullum kra tsanar auren takeyi.don a cewarta aurenne yasa danta ybr gida. Da kuma asiri acewarta itada mama rabi. Hajiya jawaheer kam an samu duniya. Ga tamfatsesen gidanta data juya tga ita kadaice tayi yadda taga dama, ga masu aikin da mommah ta aika masa su hudu. Isknci se wanda ya karu. Abu dya ke damunta shine rashin ango. Mama rabi kam kwanakin da bokan ya daukr mata yna cika ta koma tasameshi nan yabata byanin komi dallah dallah da yadda jannarht batason hammad.. Dariya yayi yce "kuma shi yna sonta fiyeda tunaninki...akwai wani abu a boye wanda na gaza ganinshi nayi bincike in gnshi amma ina..." Mamarabi taja dogon numfashi tace "tou ynzu la'a nanne meye mafita..gashi shi yaronma bya gidafa.." Boka yayi wata uwar dariya yace "Nasani ai..knsan na gaya miki yaronnan ynada taurin kai samun galaba a knshi zeyi whla..hk itama yarinyar akwai wani iska me matukar karfi a knta shine yake kulawa da ida..tou a gaskia inhar yna kusa aiki a knta baze yuba.." Ya kwasheda drya kmr wani mahaukaci. Mama rabi tace "Tou la'ananne yanzu babu halin a raba auren kenan.." Dariya yy wannan karon seda jejin ya amsa yace "Akwai mna...ammafa se in iskannan dake knta ya dan matsa sannan zamu samu galaba a knta.." Mama rabi tace "A temakeni la'ananne makiyin allah .wallahi ina cikin dmwa..bnsan hk wannan yar abar zata zmr mnaba" (astagfurillahi) Zaro ido bokan yy yce "ke kike gninta a yar aba..ni nan ta cika jejinnan gabaki dya.." Tsanartane ya kara ninkuwa a zuciyar mama rabi tace "Boka tou ynzu yaza ayi..ni wlhy so samunane a kashe tsinanniyar tabar duniyar kowa ya huta..a barshi yaron da diyata kawai.." Dariya bokan ya kra kwashewa dashi kai dji ksn bb allah a lamarinshi yace "Kasheta shi yafi komi sauki a gareni..ammafa inhar iskan dake knta matsa shine znsamu dmr aikina yadda naso.." Rabi tace "A temaka boka bazan dena rokoba a temakeni boka laanannen allah..bnda gata seku banida kowa seku..kune kuke biya mna bukatunmu..nide burina yata tazauna daga ita seshi kawai.." Bokan ya tintsire da dariya yace "Karki dMu la'ananniya.. Zamuyi iya kokarinmu ..sannan ina sane dacewar shiknshi yaron ba kaunrshi kukeyiba kudinshi kukeso". Mama rabi tace "Kwarai kuwa boka..." Wata uwar dariya yy yace "Kun samu duniya inde duniyace lahira kuma ko oho...tashi kibar gurinnan ki ajiyewa dan tsuit abunshi..." Mikewa tyi jikinta na rawa ta bude jakarta ta ciro kudi yan dubu dubu bndir uku ta ajiye mishi, kna tace "Godiya nake gatana..." Dariya ya fashe dashi kna ya bace fat shida kudin data ajiye . sam bata tsorataba don tasaba gani. da bya tajuya tabar jejin. Seda ty uwar tafiya me nisa kna ta fita daga jejin tashiga motarta cikeda kwarin guiwa tajata tbr gun. (Allah ya rabamu da tabewa. Allah ya tsaremu shiga wannan mumman halin. Wallahi babu abinda wani zeyi mka inba uban gijinkaba) Hammad kam kullum seyazo asibitin dukda inya gaida ummih bata kou amsawa hknbe damunshi. Burinshi ya gnta. Inde ze ganta ze jure ko miye a knta. Anty jannarht kam karara take nuna mishi tsana, inya kawo kyn dubiya inda ya barsu nan yake dawowa ya samesu. Abunna damun anwar amma shi gogan kou a jikinshi, wata rnama nan yake wuni.bakin ciki kmr ze kashe jannarht, gashi tayi tayi a sallameta amma anki ,gani takeyima harda hadin bakinshi. Shikam gogan duk yabi ya kara sukurkucewa a knta dukda bata sonshi shi hkn be damuwarshi kou kadan . Yau kam tin sassafe ta tubure ta fara hada kayanta dukda jikinta bb kwari tace ita wlhy kou ba a sallametaba yau setabar asibitinnan.." Ummih ta kalleta tace "Kintaba gnin inda akabar asibiti ba ayi sallamahba.." Fashewa tyi da kuka tna fadin "nide ummih tafiyata kawai znyi..inba hkba zan mutune kawai a asibin nan.." Dole suka tattara yan komatsansu sukabar asibitin suka nufi gida. Da anty nahnah tazo dubata taga dakin wayam,lmbrta ta kira lokacinma sun isa gida kin dagawa tyi don har haushinta takeji domin taki cika alkawarinta. Gogan na zuwa yaga wayam shima, direct office din anty Salaha ya nufa yna tmbyrta ina anty jannarht. Tace mishi ai yau dasassafe tabar asibitinnan.. "Kun sallametane.." Anty Salaha tace "A'ah..mun kira wyrta taki dagawa.." Juyawa yy bar office din anwar ya biyoshi a baya. Motar yashiga shima anwardin ya shiga motar.ya tayrda ita sukabar harabar asibitin. "Muje gidansu anty jannarht.." Cewar hammad. Anwar yace"Aah pls blood..kar muje dan allah mubari nanda 2 days.." "What...ta yaya zn iya kwana biyu bngntaba..byn a yn kwanakinnan na fara sabawa da ganinta...nide kaini kawai." Cewar hammad Anwar yace "dan son annabi blood kayi hkri..ka sassautawa rywrka pls..ka bari zuwa gobe don allah.." Dogon numfashi yja hadi dacewa "Blood bazan iya bacciba yau wlhy..ni koume zatayimin inde zngnta bnajin zafinshi.." Anwar yace "Nasan bazaka iya bacciba..amma kyi hkri..kga ita batason ganinka ka barta na kwana biyu don allah ta huta.." Badan yasoba ya hkri. Sam ba hk rnshi yasoba. * Komi da samira da frnds dinta suka fasa na falon jannart din seda tasa aka sakeshi washegarin rnr data dawo daga asibitin.gabaki dya batajin dadin rayuwarta kou tna raha data tuno da auren hammad a knta dukse taji ta tsani knta. Da dankwaline aurennan nashi da tini ta jima da tugeshi ta watsar, har wutama setasa ta kone shege. Hammad kam kwana biyun da yy begntaba dukse yji bb ddh,kullum cikin krnta yakeyi bata dagawa seya koma tura mata texts a rna seya tura mata message's sau goma , sam bata dubawa dan ita baya gabanta abindake gabanta ya saketa ta huta. Yau kimanin 10days kenan bbshi bb lbrinshi. Mama rabi kullum cikin masifa take da bala'i a kan rashin ganin hammad din. Mommah duk tabi ta rame saboda dmwar datayi mata yawa. Tin daddy be saniba harta snrdashi shima ya kira lmbrshi yaji a kashe. Alhaji zubairu yasamu da mgnr kou yasan inda yake. Nan ya tabbtr mishi da inda hammad din yake daddyn hammad yace "Hkn da yy shine dai dai..don shine masalaha." Kimanin kwanaki biyu begantaba dukse yakejinshi beda lafiya, besan wani irin sone yakeyi mataba, ynasonta fiyeda tunaninshi, bya bacci baya iya komi ta ddh sbda rashin ganinta. Kou Yaso zuwa anwar ke tausarshi kn yy hkri don allah zuwa nan da wasu kwanaki seyaje. Yace kou fitrnan dasukeyi hadarine in aka gnsu aka gayawa mommah. Kawaide yajishine ammashi sam ba dmwrshi bace don mommah ta gnshi. Bata waniji karfin jikintaba amma dukta gaji da zmn gidan but ba kmr adaba dasuke cikin walwala dukkanninsu yn gidan, a ynzu kowa kagani a gidan baya cikin jin ddhn rayuwa. Harda hajiyar chardi data zamo kmr yar uwa garesu, domin taso tafiya suka hnata. Dmn batada aure aurenta ya mutu kuma batada ya mace se namiji babbabe yna misra karatu. Se iyayenta da kullum tke cikin waya dasu. Shiryawa tyi tsaf don zuwa office ta fitou ta tadda ummih a falon kasa itada hajiyar chardi. Gaidasu tayi suka amsa bb yabo bb fallasa. Ummih ta zuba mata ido cikedaso da kauna. Kullum ta kalleta takaicine ke rufeta mace har mace amma ta mare a hammad.. Mikewa tyi tna fadin "Ummih znje office yau.." Ummih ta kalleta tace "Bakida lafiyan a hk zakije aikin..." Daga mata kai tayi..hajiyar chardi tace "Dakin bari kin karajin sauki.." "Alhmdllh..naji dama hajiya..wadanda nake dubawane suke isata da kira shiyasa nkeso in leka yau.." Ummih takalleta tace "Okay..allah ya tsare allah ya bada saarh..plskarki jima de.." Ta amsa da "tou ummihnah.." Hajiyar chardima adduarh tayi mata. Hartakai bakin kofar fita daga falon ummih ta kirawota. "jannarht.." Juyowa tayi ta amsada "Na'am.." Ummih tace "Kin tambayi mijinki zakije aiki yau.? [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..40 Ga masu bktr cigbn littafin su nemeni domin book din na kudine. 08033368013. "Insha allahu znyi kokari bazan karyaba kema sekiyimin kokarin ya sakeni din.dan allah." Cewar anty jannarht da duk tabi ta kosa taga ya saketadin. "Tou shikenan.." Cewar anty nahnah. Fita tayi ta kirawosu ummih suka dawo .anty nahnah ce ta temaka mata takaita toilet tayi fitsari domin batada karfin yin wanka, anty nahnah tace zatayi mata amma tace aah inta samu sauki zatayi,. Brush tayi mata kna ta kamo hannunta ksncewar duk jikinta bb kwari. Zaunr da ita tayi a gefen gadon ta jin ginata da fillow. Ummih de se binsu takeyi da ido tana mamakin ganin jannarht din ta dena hawayen. Tea ta hada mata ba laifi tadansha tabata magunguna kna ta temaka mata ta kwanta, dyke a magungunan akwaina bacci , baccine me mugun nauyi ya dauketa. Ummih ta kalli anty nahnah tace "sannu da kokari nagode.." "Hbade bkm ummih..allah de ya bata lafiya..knsan ynzu se an rinka lallabata ana bata baki sbda tadan samu kwanciyr hnkli..inba hkba gaskia bb rnr dazata samu sauki..inde tna a hkne kullum kuka .." Hajiyar chardi tace "tou ..insha allahu yarinyata mungode." "Bkm hajiya.." Cewar anty nahnah. Mikewa tyi hadi dayi musu sallama tabar dakin. Ummih de bynta tabi da kallo, tanada tabbacin wannanma yar zainab ce donga kamanni nan sak, a zuciyrta tace itade zainab sam yaranta basu biyo bakin halintaba. Mommah kam washe gari da sassafe ta figi mota tabar gidan. duk inda tasan hammad na zuwa a rnr seda taje, babushi babu alamarshi, se yammaci ta dawo gida da wani sabon bacin ran, tana shigowa side dinta sukayi kicibus da daddy daya shiga dubata be gntaba shine yazo fita, kallo daya yy mata yga dukta fada kmrba itaba , nan da nan yaji mugun tausayinta ya ratsashi abinka da abinda mutum keso, dukse yji haushintan dayakeji ya gushe a rnshi. ratseshi tazoyi domin ta wuce ya rike mata hannu cikin taushin murya yace "zainab ina kikaje.." Fisge hannunta tyi daga hannunshi ta nufa bedroom dinta, binta yy yaje yasameta tana zaune a gefen bed dinta ta rafka uban tagumi. Karasawa yy yazauna a gefen bed din yadaura hannunshi a kn cinyarta.. "Zainab kinki kiyi hkri a kn lmrin yaronnan kou.." Ai kmr tna jira ta fasheda kuka me cin rai tna fadin "ynzu daddy ni zakacima mutumci a gaban yan uwanka ..dn kaga yadda na nace sekai na jure wulakncin kowa a knka amma shine ni zka wulakntani ynzu kou..." ta karashe mgnr tna kra fashewa da kuka. Kamota yy ya sata a gefenshi yace "Me nyi miki na cin mutumci..ni bnci mutumcinkiba zainab..kuma bn wulakntakiba..kecede abinda kikayi sam bakiyi dai daiba..." Fisge jikinta tyi daga nashi tace "Saboda nace bnason auren dana da karuwarnan.." Cewar mommah tana sharar kwallah. "Yeah..ngade aiba haramun bne kouda ace itadin krwarce .." Cewar daddy. "Eh ba haramun bane..ammani a gareni haramunne domin banaso..wlhy bna kaunar yarinyar kuma inde ina numfashi bazata zaunamin da danaba seya saketa indeni na tsugunna na haifeshi.." Cewar mommah. Ido yabita dashi yariga yagano duk maganganun dazeyi mata bazata fahimceshiba, "banda yadda znyi da dan uwana, saboda ya isane yy hkn.." Cewar daddy. Kara kulewa mommah tayi tace "eh ya isa saboda shi ya haifamin yaron..wannan ai isar baka isa bace..ga,danshi dya isa dashi meyasa be aura mishi itaba.." Dafe kai daddy yayi yace " Bakiji abinda danki yaceba a gaban kowa..shi yace ynasonta ..sanadinta nemafa yashiga wannan matsanancin ciwon zuciyar..hba zainab.." Cewar daddy cikin laushin mgna. "Ni da an barminshi ya mutu..dyafiyemin..domin da inga aurennan kwara ace gawarshi na gani innayi kukana na wadansu kwanakine..amma ynzu in ina ganin yaronnan da yarinyarnan bakin cikine ze kasheni.." Cewar mommah tna share hawayen dake zubo mata a fuskarta. "Allah ya kyauta.." Cewar daddy. mikewa yayi ya fice daga dakin domin yga duk yadda zeyi mata bazata fahimceshiba. Tariga tyi nisa batajin kira. Yna fita wayrta ta shiga ringing dubawa tayi taga sunan mama rabi ya bayyana baro baro. Dagawa tayi ta kara a kunne. Daga bngaren mama rabi tace "ya ake ciki ne wai zainab..yarinyafa tariga ta tare a gidanta tn jiya..dukda baki aiko da motarba sede na kira safara'u ita ta aiko da motoci aka kwashesu itada frnd dinta aka kaisu gidan .." Mommah da knta yayi zafi tace " am sorry jiyannan kaina yy zafine shiyasa.." "Uhmmm..ynzude ya ake ciki mgnr ango da tsinanniyr yarinyarnan..wlhy jiya sam bnyi bacciba.ita knta yarinyarnan dana gya mata jiya tashiga tashin hnkli.."cewar mama rabi Mommah tasauke dogon numfashi tace " nikaina bnyi bacciba wlhy yauma tin sassafe na fita knganni nan se ynzu na dawo.." "Ina kkje.." Cewar mama rabi. " naje nemo yaronnan ne..tinda kwana nyi kiran lmbrshi baya shiga har safema na kirashi bya shiga.. Mama rabi shegen yaronnan kashe wyr yy ..ya myr dni yar iska a garin kaduna.." Cewar mommah. Mama rabi tace "Shiyasa tin safen nke kirnki kinki dagawa.." "Eh na bar wayr gidane..''cewar mommah. "Ynzu ya ake ciki newai..nifa gaskia kinsan mgnr nan bata sabuwa wnkn kuturu da sabulun salo.." Cewar mama rabi. "Yaronma dabn gnshiba..knga kuwa ni saki ba a hannu na yakeba da yna hannuna wlhy da tini na saketa ..nyi kwanan bakin cikin yaronnan daya kwana da auren yarinyrnan sam niba hkn nasoba. " cewar mommah ta karashe mgnr tana dafe knta cikeda takaici. "Kai yaronnan dan bnzane wlhy..ynzude meye solution.." Cewar mama rabi. "Wlhy kaina ya kulle mama rabi..duk juyi dya inna tina yaronnan ynada auren yarinyarnan se inji kmr in kashe kaina dan tsabar bakin ciki.." Cewar mommah dake cikeda tsantsar takaici. "Hmm baride zainab ji nkeyi kmr nyi hauka wlhy..jiya se bacci barawo ..ji nkeyi dmn bacci nkeyi ina mafarkin wannan mutsibar.." "Hmmm..ai yaronnan ya tonamin asiri..ynzu ni zainab muhammad gumel aji wannan lbrin wai dna ya auri shegiya kuma tsohuwa ai na shiga uku a cikin frnds da makiyyana..." Cewar mommah. Mama rabi tace " hmmm ynzude ni daxa a gnshi komi yazo da sauki...amma yaronnan ya nunawa kowa yna sonta tinda gashi bbshi bb lbrinshi." "Inma an gnshi mama rabi base inze saketanba.." Cewar mommah. "Kajimin mgnr bnza..bake kika haifeshiba baki isa kisashibane kike nufi kou yaya..mtwsss..da allah inkin nemoshin kyayimin wya..bnda lokacin mgnr bnzarnan..aiduk soyayyar dakike nunawa diyankine yaja miki hkn.." Tna kaiwa nan ta katse wayr. Mommah kam bakin cikin duniyrnan kmr ze kasheta. Abufa kmr wasa seda akayi kwanaki biyu babu hammad babu labarinshi. Inkaga mommah zakace sabon kamuce a hauka. Ga mama rabi ta takura mata sosai a kn mgnr. Gabaki dya mommah ta rasa ina zata rnta taji ddh. Duk tabi ta birkice.kullum batanan tana hnyar zuwa nemn hammad. Shikam gogan hnklinshi kwance tini natsuwarshi tadawo gareshi, kullum cikin ci yake ya koshi ga hutu.tini yy bul bul abunshi. Abu dya ke damunshi shine tunanin anty jannarht dason ganinta. Anwar yakan koma gida shikam hammad be zuwa ko ina yna nan zaune gu daya. Daddyn hammad shi sam besan cewar hammad din bama ya nan bllntna yasn yau yashafe kusan kwanaki biyuba bya gida. Anty jannarht kam tadan samu sauki ba laifi. Kulawa sosai take samu a gun anty salaha da anty nahnah. A kwanaki biyun datayi a asibitin Abih yazo duba jikinta yafi a kirga don a rna yna zuwa sau biyu. Safe da yammacih, kuma duk zuwan dazeyi seyaza da kayan dubiya. Yauma kmr kullum yaxo dasafe kuma ya dawo da yammah. ze wuce ummih ta rakoshi har bakin motarshi. "Abih..bnjikaba har ynzu a kn mgnr jannarht da auren yaronnan.. " cewar ummih. Datake mgnr byn sun iso bkin motar. Jim abih yy ya jingina da motarshi yna karkada key a hannunshi yace "karki dmu rukayyah ..zn nemi mahaifin yaron muyi mgna insha allahu.." Jim ummih tyi cikeda fuskar tausayi tace "Dan allah abih ka tema ..kaga batasonshi kuma ita zata zauna a gidan..matsalolin zasuyi mata yawa in aka tilastata..ga uwar mijinma bb ddh.." Kuri abih yy mata da ido. Kna yce "Hkne rukayyah...karki dmu zaki jini insha allahu.." "Tou abih mungode allah yasaka da alkhairi.." Cewar ummih. "Ameen..." Abih yce hadi da shigewa motar yaja yabar asibitin zuciyrshi fal tunani tunani. Ummih ma juyawa tayi ta koma cikin asibitin. Duk zuciyrta bb ddh. Mommah ce zaune mama rabi na gefenta tanata zazzaga balai da matsifa, itade mommah na jintane amma ta tabbatr sam mama rabi bata kaita jin zafin lamarinba. "Wannan wacce iriyar mutsiface..ni rabi..kai wallahi hada abu dake zainab beyiba..yaza ayi yau kusan kwanaki biyu kenan ankai yarinyarnan amma babu yaronnan babu dalilinshi..." Cewar mama rabi data cokalo dnkwali gaban goshi. Mommah tace "Wallahi mama rabi nafi kowa shiga damuwa a kn lamarinnan..yaronnan yariga ya gama kaini last wlhy ..pls kibawa jawaheer din hkri..insha allahu gobe zn aika mata da masu aiki su tayata zama kafin yagama wulakntanin ya dawo.." Cewar mommah. "Oh hk zaki zuba ido wannan lamarin na faruwa..babu yaro babu labarinshi..ki bincika koude yna gidan tsohuwar karuwarnan ne..."_ Jim mommah tayi.."tabbas da ayar tambaya a mgnr mama rabi... Hk mama rabi tabar gidan tna mitarh. Nan tabar mommah zuciyrta fal nazarin mgnrta. Washegari abih ya kira alhaji zubairu office dinshi. byn alhajin yazo sun gaisa abih ya fara mgna cikeda dattako. "Alhaji tin tini naketaso in kirawoka a kn mgnr yaronnan da yarinyarna..amma se nake ganin kmr zaka daukeni krmin mutum.." Alhaji zubairu yayi murmushi irinnasu na mnya yace "A'ah alhaji kou daya aikai mutum ne gareni karka damu.." Abih yacigaba dacewa "dmn cewa nayi meze hana mu hkri da mgnr hadinnan kawai yaronnan ya saukakewa yarinyarnan..tinda de kaga ita yarinyar bataso ynzu hkma tana hospital kwance bb lafiya.." Jim alhaji zubairu yayi kna yace "subhanallahi...ai bamuda labarin batada lafia ai alhaji allah yasa kaffarane..kai!" Cewar daddy yna dafe goshi. Duk abin ya daure masa kai. "Ameen..." Cewar abih. Alhaji zubairu yacigaba dacewa "Tou alhaji hkne..amma sede inda gwaramar take gun yaronnan ne..bna tunanin ze saketa gaskia..sbda son dayake mata ya fice tunaninmu alhaji. Bawai nayi son kai bne a'ah ni dukkaninsu diyana ne, duk inda naga wani mummunan abu ze samu dynsu se inda karfina ya kare.." Cewar alhaji zubairu. Abih yace "hkne alhaji..amma kasan mata sunada rauni.." Alhaji zubairu yace "kwarai kuwa alhaji..ammande da anyi hkri..ni ina hango nasara a lamarinnan da alkhairi..kasan abu irin wannan yashigo wannan naso wannan bayaso alkhairine insha allahu.." Abih yy jim kna yace "hkne..nikaina nayi istikhara naga alkhairai dayawa shiyasama ban matsaba a kn raba auren..amma ita Rukayyah ce ta kasa gane hkn." "Kasan hnklin mace da namiji ba daya bne..." Cewar alhaji. Abih kam beda ta cewa sede kawai suka kare hirar tasu da ftn alkhairi. Alhaji zubairu yna baro office din abih direct inda hammad din yake ya nufa. Sanye yke da kana nan kaya yayi wani fresh kwance yke a kn kujera 3 sttr. Shi kuma anwar yna kwance kn 2sttr, yna kallon tv. Shikam Hammad hnklinshi na kn wayrshi dyake kallon pictures din anty jannarht dinshi. Da sallahma daddy ya shigo falon dayake kofar falon a budene turowa yayi ya shigo. Suna ganinshi dukkaninsu suka mike tsaye sunayi mishi sannu da zuwa. Amsawa yy yna kallon yarannashi cikeda sha'awa yace "yarannan ba ruwanku..aiki kuma kun dena zuwa se hutu kawai kukasa a gaba kou..harda kai me mata biyu.." Cewar daddy daya maida akalar mgnr tashi ga hammad. Sunkuyar da kai kasa yy yna sosa keya.. Karasawa ddy yy yazauna yna murmushi. Suma zaunawa sukayi a kn carpet. Suka gaisheshi amsawa yy cikeda walwala. Anwar ya mike ya dakko mishi ruwan faro a frij amsa yy yasha kna ya ajiye saura a kn canter table. Ya kalli hammad yace "Ynzu daga office din alhaji khasim nake.." Gaban hammad ne ya ynke ya fadi besan snda yace "lafiade anty jannarht dina take kou ..." Daddy yace "kwantrda hnklinka lafia lau..mundeyi mgna ne a kn wai seka saki yarinyarnan..." Dagowa yy a,razane yace "wlhy daddy nifa koume za ayi bazan saketaba..." Daddy de kallonshi kawai yakeyi yacigaba da mgna "nimade nga dacewar ka saketadin kawai...tinda abun harya kaiga tana asibiti kusan 2 days kenan kga bazan ryakaba ita in kasheta.." Gaban hammad ne ya ynke ya fadi jin cewar tna asibiti nan hnklinshi ya tashi dmn tini zuciyrshi ke bashi akwai wani abu dake faruwa da dyr mahadinnata.. Zumbur ya mike yna fadin "Daddy anty jannarht dinne bb lafiya.." Daddy yace "eh yau kusan kwananta biyu a asbiti..wani irin mijinekai da baka saniba.." Anwar yace "wlhy bamu saniba daddy.." Mikewa daddy yy yace yna kallon hammad dake tsaye yace "kyi tunani pls a kn yarinyarnan..in sakinne ka saketa ta huta domin nga balain zeyi mata yawa.." Cewar daddy ya juya yabar falo. Shide hammad ya jishine ne kawai. Amma kouda dala da gwauron dutse za a dora mishi wlhy bashi sakinta tab. Ai sakinta dai dai yake da tarwatsewar zuciyrshi. Allah ya tsare sukayiwa daddyn yayin daya fice daga falon yashiga motrshi yabar gidan. Key din motar hammad ya dauko anwar na kallonshi yace "ina zakaje..." Hammad yace "knaji ance matata batada lafiya znje asibitinne in gnta mna..." Anwar yace "muje..." Tare suka fito harabar gidan anwar ne ya amshi key din motar suka shiga suka tyrda motar sukabar gidan. Byn sun hau titi anwar ya maida kallonshi ga hammad yace "Blood ynzu idan ummihnta na nanfa hk zamuje..." Hammad yce "ni ina ruwana..matata cefa..." Anwar yace "Da ruwanka mna..dan matarkace ai ba a kaitaba.." Hammad yce "Kwana nawane...ai wlhy tindama an fara damuna in saketa..kawai an dauramin aure da abar sona se azo ana damuna in saketa..wlhy kwanan nan zan tayrda balli a bani iyalina mu tare kawai...se inga wanda ze wanice wai in saketa...tab wai saki...wannanma ai labarin film ne..shima daddyn ysni" Cewar hammad. Anwar yayi murmushi yace "In ita kuma tace bazata tarebafa..." "Kai katabajin inda akayi hk...ka auri mata tace bazata tareba..mtwsss..dallah ni karka dameni tindaba alkhairi kake fadaba..." Cewar hammad. Anwar ya tabe baki yace "Allah ya bka hkri angon jannarht.." Wani irin kyataccen murmushi ya saki yyinda dukkanin dimples dinshi suka lotsa.. Alhaji zubairu na fita abih ya kira ummih yace tazo yanzu. Dai dai su hammad suna danno kn motarsu dai dai ummih na fita daga asibitin. Anwarne ya gnta, shi gogan sam be gntaba. byn yy packing a tare suka fito jerowa sukayi suka shiga cikin asibitin. Hammad dukyabi ya kosa ya gnta ji ykeyi kmr anyi mishi bushara da shiga aljannarh. Yau zega farin cikin rayuwarshi. Anty jannarht. [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...43 littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemih 08033368013. Hk ya cigaba da zama yayinda rnr wata rna me matukar zai ta bullo ta gabas.duk yna nan zaune beyi kikarin komawa inuwaba. Sam bejin zafin rnr burinshi kawai ya gnta. Yna mararnta. duk byn yn dakiku seya kalli agogon diamond din dake daure a tsintsiyar hannunshi .. Lokaci zuwa lokaci sahura na lekowa sede taganshi zaune rna na duknshi bata tabajin haushin anty jannarht ba kmr yau. Ta fita taje tmbayeshi a kawo masa abinci yace aah shide burinshi inta tashi ta gaya mishi. Hk ta koma zuciyrta fal tausayinshi. Ta kawo mishi ruwa shine ya iya amsa yadansha kadan ya ajiye sauran. Jefi jefi tana lekashi ta window don ganin kou ya tafi. Amma har wajajen 1:pm taga yna nan zaune kou gezau kmr an shifkashi. Ga rna na bullowa me zafi ..komawa tyi tazauna gefen gadon ta rafka uban tagumi. Baba megadine ya bashi buta yayi alwala sukaje masallaci tare suna dawowa a memakon ya tafi gida ya koma ya cigabada zama cikinshi babu komi. Shi hkn sam be damunshi. Shide koumi anty jannarht tayi mishi yna sonta a hk wallahi kou zata rinka dafa zuciyrshine a ruwan zafi kullum. yna sonta hknan. Acan bngaren kuwa anwar se 12:am ya tashi yna tashi yga be gnshiba zuciyrshi ta riga ta bashi yna gidannasu. Wayrshi ya shiga kira kusan 10 miss call be dagaba..wanka yy yashirya cikin mnyan kya. Kna yayi Brkfst , still number dinnashi yaketa kira be dagawa nan ya fara tunanin anya lafia kuwa. Dmn jiya beyi wani baccin arzikiba. Byn yy sallar 2:pm yashiga ya fito ya nemi me adaidaita sahu ya hau hadi da gya mishi kwatancen gidansu anty jannarht domin ynada tabbacin ynacan. Dai dai kofar gidan me adaidaita din ya saukeshi ya biyashi kna ya juya. Shikuma yashigo cikin gidan. Yna shiga sukayi kicibus da getman gaisawa kna ya krsa cika cikin compound din gidan. Allah sarki canya hangoshi zaune kmr wani maraya duk rna ta gasashi. Cikeda tausayawa ya karasa gabanshi. Dago kai hammad yy suka hada ido. Anwar yace "Blood tin dazu naketa kirn lmbrka yaki shiga.." Cikin sanyin murya yace "wayata na motar.." "Kai zaman me kakeyi a nan.." Cewar anwar. "Inaso inga anty jannarht ne ancemin tna bacci nasan har ynzu bata tashiba..shine nke jira inta tashi a gyamin." Yy mgnr murya cikeda tausayawa. Dafe kai anwar yayi a fili ya furta "innalillahi wa'inna ilaihirraju'una..!"seda ya maimaita hkn sau uku. Kna ya kamo hannun hammad din yace "tashi muje gida blood .." "A'ah kabarni nide kai katafi..nasan ynzu ta kusan tashi.." Cewar hammad dya zama kmr zautacce. "Pls ka tashi muje gida kayi wanka.. dubekafa duk rna ta dafaka hba blood.. bksan se rnr nan tasa mka ciwoba gashi yau ana rana me zafi.." Cewar anwar yna kamo hannunshi. Fisge hannunshi yy yna fadin "A'ah barni kawai..ni bnajin rnr .." "Abincifah.." Cewar anwar dake kallonshi cikeda tausayawa bkrmin tausayi yke bashiba. "Bnajin yunwa...pls blood na rokeka ka barnide kou yayane in gnta..koude inshiga cikin gidanne.." Cewar hammad dase ynzu tunanin hkn yaxo mishi zuciya. Kamoshi anwar yy yna fadin "Nop ..kabari zan dawo dakai anjima don allah muje gida kyi wanka.. kaci abinci ..kga jikinka ya fara zafi.."ya krshe mgnr zuciya fal tausayi. Jin yce ze dawo dashi yasa ya mike ya bishi suka shiga motar anwar yaja sukabar gidan. Byn sunhau titi sun fara tafiya hammad dayayi rlzn a kan kujerar yace "Bngan taba blood bazan iya cin abinciba sede kawai inmunje gidan tinda ka matsa seka kara dawowa dani..kou allah zesa ta fitou ingnta.." Hawayene suka taru a idanuwan anwar ji ykeyi daman da dmr daze cirewa dan uwanshi son nan nata da tini ya yakice mishi shi ya huta da wannan jarabar. Suna isa gidan .shiya kamoshi suka shiga cikin falo zuwa lokacin jikinshi yadau zafi kmr wuta.. Saboda rnr dyasha kuma dmn beda lafiya. Kwantr dashi yy a kn kujerar 3sttr Wani irin zazzafan zazzabi ya rufeshi me azabar zafi. Anwar ne ya tema mishi yabashi tea da magunguna kna yasamu zazzabin ya sakeshi. Wanka ya kikarta yayi yy sallar la'asar. Byn sun dawo daga masallacin hammad ya kalli anwar yace "muje ka kaini gun anty jannarht.." Ido anwar yabishi dashi ya rasa yadda akayi hammad yazama mara zuciya... Cewa yayi "Bazamujeba..wai dolene..!" Anwar yce cikeda gajiyawa da mgnr anty jannarht din dayakeyi kullum. Soyayya kmr dole. Hammad yy murmushi yace "Ni dolene a kaina..inka gaji ji bngajiba znje kouda bazan samu ganintaba sena dawo gobe in koma.." Cewar hammad dke tafe yna tangadi ya dauki key ya fito harabar gidan. Biyoshi anwar yy don yasan be isa kai knshi gidan. ya amshi key din yayiwa motar key suka nufa gidansu anty jannarht. Wannan karon dasukaje get man ne ya hanasu shiga yace anty jannarht ce ta bada izinin hkn. Hk suka juyo suka dawo gida rnr gogan beyi kwanan ddhba.bacci kam ai kou kusa,dashi bezoba. Washegari tin 6:am yakara nufa gidan lokacin anwar yna bacci. Shide gogan dmn be rintsaba. Da kyar ya isa kai knshi gidan da temakon allah, yna isa gidan getman ya hanashi shiga againt .. Magiya ya rinkayi masa amma ina yaki barinshi shiga gidn . hk ya zauna a bakin get din seda ya kai 10:am kna yaja motrshi ya dawo gida da kyar yynda yaketa tukin ganganci a titi. Da temakon mesama ya dawo gidan. A falo sukayi kicibus da anwar. "Ka koma ne kou.." Cewar anwar. Bataredaya bashi amsaba ya karasa ya kwanta a kn chainis carpet, kwantawa yy yna kallon slin. Hawaye na zirya a kn kuncinshi. Zaunawa anwar yy ya rabka tagumi ..shi duk abunya fara isarshi. Ji yakeyi dashine gaskia da tini ya dena sonnatama gabaki dya ya huta. Cikin lokaci knkani jikinshi ya rikice ciwon kirjin ya motsa an bashi mgni yasha amma sam bb wani rangwame.. * Mommah ce zaune duk tabi ta rame kmrba itaba. Nasreen na gefenta . ta kalleta tce "Ke kirawomin nahnah a waya duk inya yaronnan yake maybe tasani tinda na tabbtr tanason auren..don batasan ciwon kntaba.." Mommah ta fada. Nasreen ta tabe baki tace "Ta yaya zata sani ita dtake gidan mininta." Hannu mommah ta kai ta gwabe mata baki..dafe bakinnata tyi tanajin zafi allah yasota beyi jiniba. Cikin masifa mommah tace "Dan kan ubanki zaki kirawomin ita kou bazaki kirataba..duk kunbi kun rainani..harke dinma ynzu baki rgamin ganina kikeyi a banza kmr yanda wannan yayan naki yasani a wannan tashin hnklin kuma yy tafiyrshi duk a kn wannan shegiyar karuwar yar iskar..ainide allahne zeyimin sakayya na rabani da yarona da wannan shegiyar yarinyar da zulaikha sukayi.." Cewar mommah. Hade rai nasreen tyi. Hadi da dealing num din anty nahnah bugu daya biyu ta daga. Mommah ta fisge wayr. "ke kiyi maza kizo gida ina nemnki ynzu.." Cikin snyin murya tace "Tou mommh lafia de kou..." "Ai lafiya ta kare tinda wannan karuwar tashigomin zuria'arh.." Cewar mommah tana gma mgnr ta katse wayr ta wurgawa nasreen wayrta. Anty nahnah kam dake zaune a office dinta wayr tabi da kallo . tana nanata klman mommh a zuciyrta.kullum cikin yiwa hammad addu'arh takeyi but yna cikin tsaka me wiya.ajiye wyr tayi tacigabada aikin gabanta. Batare dta jeba dntasan zuwan bacin rai zejawo mata. Mommah km ganin har washegarin rnr bata zoba rnta ya kara baci. 10:am ta shiga motarta dreva na janta suka nufa a.a waziris hospital. Direct office din anty nahnah ta nufa. Ai tna ganinta gbnta ya fadi. Nan ta shiga zazzaga mata masifa yna fadin wallahi seta fito mata da yaronta don a tunaninta da hadin bakinta hammad baya gida. Ganin mommah zata tara mata jammarh da kyar tasamu ta lallasheta ta rinka bata hkri tabar asibitin rnta a matukar bace direct gidn mama rabi tace dreva ya kaita. Nanma tasamu mama rabin zuciya bb ddh. Nan suka shiga kitsimma yadda zasuyi mama rabi ta kawo shawarar asawa anty nahnah ido da salaha da anwar. Da ita knta jannarht din dukda bincikensu ya nuna musu cewar ita batama zuwa aiki byn jinyr datayi ta koma gida. amma still sunce idanuwansu bazasu dauke a kn tsinanniyarba a cewarsu. Rnr hk mommah ta koma gida duk a rikice. Ta fara tunani tunani a kn rashin ganin dannata. Hajiya amarya jawaheer ma duk tabi ta damu. Gashi frnds dinta sun dameta da mgnr tabasu lbrin yadda first night dinta ya kasance da hammad sede ta kwakulo karya ta narka musu. * Hk ya kwana yna aman jini dukse anwar ya rikice .. Gashi ha rasa mafita . 7:am ya Kira daddy a,waya yasanr dashi ba jimawa daddyn ya karaso gidan, ganin yadda jikin ya rikice dukse hnklin daddyn ya tashi. Anty nahnah ya kira a,waya yayi mata kwatancen gidan ba jimawa sukazo itada anty salaha a motar nahnsh din. Anty salaha ma se rnr take sanin hammad din bya gida. Itade nahnah tasani domin daddynsu ya kirata ya snr da ita komi hatta da tashin hnklin da mommah keyi itada mama rabi. Mommah da mama rabi Sunsha zuwa bngaren mommynsu anwar su zageta tsaf itakam sam bata kukasu. Hk zasu karaci haushinsu subar mata bngarenta. Daddy daya gji da knshi yyma mommah worning kan karta kara zuwa bngaren zulaikha da sunan fitina. Ai kmr ya gayawa iska shiknshi rnr da yy mta mgnr da fada suka rabu. Temakon gaggawa suka bashi sukayi masa allurori sosai da sosai. Amma ina aisema jiki ya kara rikicewa, anty salaha ce ta kalli dr nahnah tace "Sis wannan aikin se dr jannarht kinsan itace tasan kn ciwonnashi fiyedamu.." Anty nahnah tace "ynzu yaza ayi.." Don ita ta,fara tsorata da anty jannarht kiyayyar datake nunawa hammad a fili yna cimata zuciya. Bama ita kadaiba har anty salaha kawaide suna dannewane. Daddy yace "tou me kuke jira ku kirata mana tazo ta dubashi.." Anty nahnah tace "Da wiya tazo fah.." Daddy yce "kjimin mgnr bnza itadin yar waye da baza tazoba duba, jini ga a.a. waziris family ba." Anty salaha ta fahimci be gane wacce jannarht ake nufiba tace "Daddy matarshifah dr jannarht .." "Af aise kucemin iyalinshice...tou ku kirawota mna.." Cewar daddy. Anty nahnahce tyi dealing num dinta, dai dai ta fitou daga wanka kennan ta danyi yar rama balaifi, dagawa tayi suka gaisa anty nahnah tace "Dr munada mra lfiyane..wlhy ciwon kirji kmrna hammad ..pls zakizo ki dubashi dan allah.." Daga bngaren jannarht tace "Okay..ammande kinsan ummih ta hna ni fita kou.." "Tou kou zaki bni num dinta in kirata in roketa don allah yna cikin mayuwacin haline..munana gidansu bya hospital." Cewar anty nahnah seta boye mata cewar hammad ne. Amma kasa kasa take wayr ta yadda bameji. Se salaha dake kusa da ita. nan da nan taji tausayinshi ya rufeta dukda bata sanshiba amma dtji ance irinna hammad se hnklinta ya tashi .." Okay bari zn tambayeta .." "Okay pls ki kokarta.." Tace "insha allahu.." Kna ta katse wayr. Daddyn anwar kam kiran daddyn hammad yy yashaida mishi ciwon hammad din ya tashi. babu jimawa ya iso gidan hnklimshi a tashe aiko daya kara ganinshima seyaji hnklinshi ya kara tashi. Nan da nan jikinshi yayi snyi. Shiryawa tyi cikin doguwar rigar material rigar ta amshi jikinta dukda rmr datayi seta kara kyau fuskarta tayi fayau, hijjb tasaka coffe colour kasancewar akwai coffe jikin material din jikinta. perfume tadan fesa me shegen kamshi. Sakkowa tyi daga upstairs din nan tasamu ummih da hajiyar Chardi zaune suna kallon gariya waye a . t.v. sannan suna yar hira sama sama. Sahura na kiching. Karasowa tyi tana fadin "Sannunku da tashi.." Suka amsa,da yawwa gaishesu tyi suka amsa babu yabo bb fallasa. Ta kalli ummih cikeda fargaba tace "ummih pls znje in duba wani mara lafia ynzu aka kirani kn ciwonnashi ya tashi.." Ummih tCe "kin tambayeshi.." "A'ah.." Jannarht tace. "Okay ki koma inkin tambayeshi sekije.." Cewar ummih. Hajiyar chardi tace "Aah dan allah a barta taje ai aikin ceton raine.." Ummib tadanyi jim kna tace "tou shikenan hajiya amma ki gya mata kada ta jima.." Hajiyar chardi tace "ai bazaki jimaba kou.." Tyi mgnr tna kallon dr jannarh. Daga kai tyi alamar eh. "Tashi ki tafi sekin dawo..'' Cewar hajiyar chardi. Tou tce hadi da mikewa ta koma upstairs din ta kwaso abubuwan dazata bkta da car key a hannunta ta fita daga falon sunayi mata ftn dawowa lafia. Duk wulakncinnan datakeyiwa hammad ummih na sane da hkn. Ita tini wani bngre na zuciyrta ya farajin tausayin hammad. Dukdade ba sonshi takeyiba, shima bashi dinne batasoba uwarshi hajiya zainab ce bataso. Tna fita ta shiga motar ta kira anty nahnah a,waya tana dagawa tce "ganinan zuwa turamin adress din.." Ta katse wyr.ba jimawa dr nahnah ta tura nata address din gidan. Nan taja motar tabar gidan get man natayi mata fadan dawowa lafia. Driving takeyi amma rabin hnklinta na kn wani tunani daban, data tinano yadda hammad yaketa jiryar zuwa gidansu se tji zuciyrta ta karaya, ita da knta tace megadi kada yakara barinshi ya shigo saboda inhr tana ganinshi a wannan ynayin zuciyrta tna karaya over. Ita kuma batason hakan. But batason zmn aure dashi batamajin zta iya. [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...44 littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemih 08033368013. Packing tayi a harabar gidan ta fitou tna karewa gidan kallo. Gidan ya tsaru. Wayrta ta daga ta kirawo Dr nahnah ta snr mata ta iso. Fitowa tyi tayi mata jagora zuwa cikin falon. Tin kafin ta karasa shiga falon taji zuciyrta na tsananta bugu. zaune suke kowammensu yy cirko cirko kowa da abinda ke zuciyrshi. Rabide tausayin hammad dinne fal rnsu. shi kuma gogan yna kwance kn kujerar 3sttr yy rufda ciki an lullubeshi saboda zaxzabin dake jikinshi... Tin shigowarta falon kamshin turarentane ya ziyrci hancinshi. Cikin hnzari ya bude idanuwanshi. Dan yanada tabbacin kamshintane. Duk duniya bb turaren dayafi mishi ddh kmr turarenta ..nan ya jiyo muryarta tana gaishe dasu daddys .anwar ya gaisheta ta amsa. Tinda ta shigo falon idanuwanta suka sauka a knshi dukda rufda ciki yke kwance kuma bataga face dinshiba. Amma zuciyrta ta bata cewar shine. But taji faduwar gaba data dora idanuwanta a knshi. Anty nahnah tace "Gashinan munyi masa allurori amma knga jikinma seya kra rikicewa wlhy.." A hnkli ta karasa ta yaye lulluben da aka rufeshi dashi. Cikeda tausayawa take kallonshi duk yabi ya rme kmrba hammad dan kwalisaba. Nan da nan taja allura, da temakon anwar tayi masa allurorin. har guda biyu kan kace meye zazzabin yadan fara sauka da ciwon kirjinma.. Duk yna jinta komi datakeyimasa ji ykeyi kmr ya tashi ya rungumeta. Ynada tabbacin daze rungumeta ze samu sassaucin abinda ykeji a rnshi. A hnkli yake bude idanuwanshi dasukayi masa nauyi. Ya saukesu a kn kyakyawar fuskarta. Babu inda yafi kallo a fuskarta musamman da karamin bakinta dayake tsuit kmr gidan tsutsa. zaune tke a kn hannun kujerar dayake kwance.tana hada mishi magungunan dazesha da daddare. A hnkli ya furta "Anty i love you.." Dukda muryar tashi ta marasa lafia ne amma babu wanda bejiba a falon. Ido suka zubo mishi kowannwnsu hamdala yakeyi a zuciyrshi. Na samun sassaucin jikinnashi. Itako mandiyar cak ta tsaya daga hada mishi magungunan ta zuba mashi ido ..hk kawai taji tanajin tausayinshi matuka.. Anwar ne yace " anty beci abinci bafa tin jiya..sorry da dukna rudene bn fadaba..se ynzu dnaga yadan samu nji ddh.." Dr jannarht tace "okay..bb dmwa hado masa tea yasha..." Tou anwar yace ya nufa kiching ya hado mishi tea din yadawo dashi a kofin tangaran. Ya mikawa anty jannarht, amsa tayi. Kna ya dago hammad din dayaketa kallonta ya jingina bynshi da byn kujerar. Se sannu suketa jero masa. Be samu dmr amsawaba se kallonta kawai dayaketayi kmr ze cinyeta. Duk tabi ta tsargu saboda kallon dyketayi mta. Mika masa cup din tea din tayi yaki amsa.. "Kasha mna pls.." Tce cikeda tausayawa. "Ki bani pls.." Ya furta babu kunya. Ganin btada niyar bashidin Ya jawo hannunta ya dangana da bakinshi. Hknan badan tasoba ta fara bashi tea din a baki...yy kurba daya biyu..kawai aka bankado kofar falon aka shigo bb kou sallahma. A tare duk suka juya dan ganin waye.. Wazasu gani mommah ce mama rabi na biye da ita. Zumbur anty nahnah da anty salaha suka mike tsaye... Jannarht ma bkrmin rzana tayiba yayin datayi mutuwar zaune ta gaza ko kwakwaran motsi jikinta na kakkarwa. Alhaji zubairu da alhaji abdullahi kuwa cikeda mamaki suke binsu da kallo.. Tab sun tabbtr yau akwai bala'in da aketa gudu. Tin shigowarta falon idanuwanta suka sauka a knsu ..cikeda tsana take kallon jannarht din datayi mutuwar tsaye shi kuma hammad ganin hkn yasa ya ajiye cup din tea din gefe ya rike hannunta cikinnashi gam.. karasawa tyi cikin zafin nama ta fisgo hannun jannarht amma ina ai hammad ya rike dyn hannun. Tna haki tace "Shegiya tsinanniya karuwa kawai..kinzo kin lalatamin yaro ..tou wallahi mugun alkaba'ir dinki seya koma knki...summum ma kasau tsinanniyar karuwa.." jannarht de knta na kasa duk jikinta yy sanyi.. Yynda hannunta dataketaja ya farayi mata zafi. Daddy ne yazo ya rikota yna fadin "Meye hk zainab zaki karya musu hannun yarinya ne.." "Dallah matsa ni cikani ..maci amana kawai..yanzu daddy ace dakai ake cin amanata dakai za,a hada baki asacemin yarona a boye.." Mama rabi tayi carab tace "Amma alhaji kaji kunya..sam bamuyi tsammanin wannan shine sakayyar dazakayiwa zainab ba duba da yadda ta nace a shekarun bya tace ita sam sekai...amma koudayake ba laifinka bne ..ai anci moriyar gangane.." Cewar mama rabi datake mgnr cikeda tsiwa tna zare ido kmr na mujiya. Daddy yace "Ke baki duba abinda ita knwar taki takeyiba..is be kmtaba " Daga mishi hannu mommah tayi tace "me nakeyi..dannace dana baze zauna da karuwaba..tou ina kn bakata.. dana baze zauna da karuwaba.. ga zabina can tana jiranshi a gidanshi ita nkeso kuma itace ta dace dashi...." Alhaji zubairu yace "Abinda kikeyi beyi kyauba zainab da girmanki hba..." Wata uwar harara ta ballara mishi tace "Aikai abinda kakeyi ka kyauta kou uban yan tsugudidi sallamamme.. Munafuki algungumi..." Daddy yace cikin bacin rai "zainab ki gyara kalamnki.." Nan ta fara zakal kalo mishi tace "Bazan gyaraba..inkai an bka kasha ni ba a bani nashaba.." Ta dawo da hnkalinta kn anty jannarht ta figota da karfi ta watsar..kwata kwata hammad beyi tsammanin hknba mamayrshi tayi ta fisgeta .. Faduwa tayi a kn tiles din falon ta danne hannunta na dama wani irin zafine ya ziyrceta.. Batasan santa ta kwallara karaba saboda tsabar azaba.. A rikice hammad ya mike da gudu don ya karaso inda take.. Mommah ta rikoshi tana fadin "Dan ubanka ina zakaje sallamamme..wato an wanke ruwan gindi an baka kasha kou..." Ta rikoshi.. ya kwace knshi btre dysn yyba ya krsa gareta jikinshi na rawa ya dagota daga kasan ya rungumeta jikinshi. "Sorry my life..." Hammad ya fada. Cikin takaici ta karasa ta figo hammad din amma anty jannarht din tna jikinshi... Daddy yace "Zainab ki kiyayeni ..zan lamumci komi daga gareki..amma knga yaronnan beda lafia kika kuskura kikayi silar wani abu ya sameshi sekin raina knki..." Da karfi tashiga kici kicin kwace jannarht daga jikinshi amma ta kasa, dagowa tayi ta tsinka mishi mari tna fadin "Dan ubanka tinda ba knwar uwarka bace ka rabu da ita ..in kuma tarena haifeku seka gyamin.." Cewar mommah tna haki. Cikin bacin rai daddy ya karaso ya fisgota ya zaunar da ita a kan kujera nan tyi zaman dabas a kn kujera. Ran daddy bkramin baci yyba yadda ta gallawa hammad din mari harga zicciyrshi yaji zafin marin. "zainab ki kiyayenifa.." Daddy yce rai a matukr bace. Cikin matsifa tace "Ankiiiiii a kiyayeka din..!" Mama rabi dke gefe ta karaso ta fisgo jannart dake jikin hammad se wani kara rungumarta ykeyi jikinshi. Da karfi mama rabi ta fisgota daga jikinshi tna shirin jefar da ita yabi ya rikota... "karki fara.." Hammad ya furta idanuwanshi cikinna mama rabi. "Inyeee rashin kunya zkyimin..." Cewar mama rabi. Mommah ta taso tace "Ai dolene yy miki rashin kunya ke kuwa an wanke ruwan gindin karuwa an bashi yasha..ai ynzu kouni be ganina da daraja.." Anty nahnah ce ta karaso ta cire anty jannarht daga jikinshi da kyar shima ya saketa.. Gabaki dya hannunta zafi yaketayi mata yyn dtake jinshi kmrba nataba. Da Ido mommah tabi nahnah tace "Inyeeee wato kema an asirceki kou...dan kn ubanki...hardake za a munafurceni.." Mama rabi tace "Wai gaskia zainab wannan mutsiface ga zuriark ..shegiya tna fama da ido firi firi irinna gogaggun yan bariki...ti kafin ta shigo take haddasa miki jaraba." Mommah tace "Ai wallahi seka saketa yanzunnan dan ubanka..." A razane ya Dago red eyes dinshi yna fadin "Haba mommah..." Mommah tayi carab tace "haba din uwarka..Wallahi kajina rantse rantsuwar dan musulmi seka saketa.." Daddy yace "A kn meye ze saketa..ke waye ya rabaki da abinda kikeso zainab.." ''Kasan wallahi yau kou yna yawo zindir tsabar haukar sonta dayakeyi seya saketa..." Mommah ta furta. Mama rabi tyi carab tace "Ai gaskia ya saketa kawai kowa ya huta.." Tini idanuwanshi suka fara zubda kwallah yna kallon direction din da anty jannarht din take ... Mama rabi tace "Tab kukama kakeyi..." Mommah tace "Wallahi kouda zeyi kukan jini ne seya saketa..." Daddyn anwar yace "Zainab don allah..." Ai batama jira mezeceba ta dktr dashi "Da allah mlm bansakaba a cikin iyalina..tsaya matsayinka na karere.." Hammad yace cikin muryar kuka "Mommah wlhy inasonta bakina baze iya furta mata kalmar sakiba.." Yy mgnr yna hawaye. Ido suka zuba masa cikeda tausayawa. Ita knta jannart ta tausa masa. Mama rabi kou wani uban tsuki taja tace "Dayake tare kukazl duniya da ita.." Mommah tace "Ai yau dan ubanka kouda tare kukazo duniya wallahi sekun rabu...kai kouda ku hnta da jini ne yau sena rabaku...maza ka furta mata karmar saki." Tsugunnawa yy kn guiwowinsa yace "Pls mommah na rokeki karki rabamu..rabuwa da ita dai dai yake da rabuwa da rayuwata...pls daddy kyi mta mgna..ka bata hkri" ya krashe mgnr yna kallon daddy. Daddy kam iyakar bacin rai zainab tasashi a yau. cikin fushi yce " zainab kika kuskura kikayi silar rabuwar auren yarannan...na tabbtr baki taba ganin fushinaba...ina tabbtr miki da zaki gani. Inhr kikayi silar rabuwar auren nan nasu." "Aiko sede ayi duk wadda za ayi..wlhy seya saketa yau kou in tsine masa yabi duniya.." Cewar mommah. Zuciyr hammad tyi wani mummunan bugawa... Daddy yace cikin bacin rai... "Inharya saketa ynzunnan kema sekisan inda zakiyi saboda yna sakinta nima nasakeki ..." Yna gma fadar hkn ya fita yabar falkn. Mutuwar tsaye mommah da mama rabi sukayi, tinda mommah take bata tabajin abindaya girgizataba daga bakin daddyn ba se yau. "Daddy ni zaka saka..a kan wannan jakar.." Mommah ta furta murya a sanyaye. Mama rabi knta ta girgiza. A zuciya tace "Ynzu inya saketa nikuma a gunwa zan rinka samu...tab ai bazata sabuba .." Mama,rabi ta fada a zuciya. Mommah kam byn daddy tabi tana masifa har bakin compound harya shiga cikin car amma ta tsaya bakin car din tna fadin. "Ynzu daddy nice kake ikirarin zaka saka.." Ya nata nanata mgnr cikeda mamaki a kn fuskarta. Mama rabi dmn tana fitowa itama ta biyo bynta ta tsaya kallon ikon allah. Hammad kam mikewa tsaye yayi jiki bb kwari ya isa inda anty jannarht take rakube ya kamo hannunta me lafiyar ya dagota tsaye. Hannunshi cikinnata ya karasa ya dauki key din motarta da tarkacenta. Suka fita sukabar falon. Anwar yabiyo bynsu ya amshi key din motar hannun hammad din. Mommah na ganinsu suka shiga motar sukabar gidan. Amma ina hnklinta na ga daddy daya furta yau itace ze saki. Itakam mama rabi cikeda takaici tabisu hammad din da ido. Kowa fitowa yy cikeda damuwa kowannensu yaja motarshi sukabar gidan. Mommah ta fashe da kuka tna fadin "Kgni kou daddy sun hadamu gashinan burinsu ya cika sunbar gidan...daddy a gaban makiyana kake furta cewar zaka sakeni..yau ni zaka saki daddy ni zainab mtrka ta auren saurayi da budurwa.." Tana mgnr tna nuna knta. Daddy kam rai a bace yce "Ace da zafi..ama shine ke kike kokarin raba dnki da abinda yakeso.." Rntane ya kara baci tace "A kn tsinanniyarcanne zaka sakeni daddy.." Beda lokacinta sam don tagama bashi haushi. ya tayrda motrshk ya kauce mata yabar gidan. Mama rabice ta koma ta kwaso nasu komatsan. Da kyar mommah ta iya driving suka baro gidan. Tsanar jannarht ta kara ninkuwa a zuciyrta ji tkeyi da ace da dama data kasheta ta huta da wannan tashin hnklin. Uwa uba kuma yadda taga shi hammad din ya mace a knta kmr wani tababbe.. "Kai ni zainabu nashiga ukuna..." Mommah ta furta a fili yynda hannunta ke kn tuki. Hwye na zirya smn kuncinta. Mama rabi tace "Hmmm ni wannan matsifar..shin dami tyi kma..abun mamaki wai yau kece alhaji kecewa ze saka a bainannasi...kai duniya ina zakije damu.." Mommah takaici ya kara rufeta. Mama rabi tace "Kai.." ! Da gyara a lamarinnan...wlhy da sake an bawa me kaza kai..an riga an shiga gabanmu dayawa se a hnkli kuma." Cewar mama rabi. Mommah tace "mama rabi ..wannan abu yymin yawa..ni ynzu yazanyi da,rayuwata .." Mama rabi tace "Yade zamuyi zakice yar uwata..ai wannan matsalar dukkaninmu tashafemu..." Mommah tace cike da bakin ciki "Ynzu meye mafita..kngade bazeyuba aurena ya mutu mama rabi ze zama abun gulma a gari da cikin frnds dina..bayaga haka kuma kngade yanzu aurena ya mutu bazeyuba in tinkara nijerba..inama na isa .." Cewar mommah. Mama rabi tace "Barma mgnr mutuwar aurenki zainab..kece gatanmu zainab a Nigeria ynzu kikabar aa Waziris family mu ina zamusa rnmu..dukfa abunnan dakikeyi da alhaji kike takama a garinnan. Kawaide ki bari semum sake sabon zama..domin sake sabon takunmu...amma mgnr rabuwar aure ai bb itama." Cewar mama rabi. Mommah tace "Gaskia kam..don wallahi bani barin aurennan ..tin ynzu tasa yarona yafi karfina inamaga ynzu...ga mijinama duk yabi ya birkicemin" "Hmmm kede bari ai hk auren karuwa yake..seta rabaki da danki rankatakaf..ynzu duba kiga ta rabaki da kowa diynki da mijinki..wannan suka cigaba da zama ai ganin hammad ma seya gagareki..ina gya miki sekin cika form zaki sa dnki a ido." "Ga alama nan nagani..ynzu inbadan wadanda nasa susa mna idoba sun gnsu sun gyaminba ai dase yy mta ciki za a kawomin jika dan karuwa.." Cewar mommah Mama rabi tace "Allahma ya tsaremu hada jini da jinin karuwa..ai sede ta kare a bin mazan bariki." Da hk suka isa gidan mama rabi dansu kara samun dmr yin yan shawarwarinsu. [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...42 littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemih 08033368013. Cikin rashin fahimta tace "Ummih kmrya.." "Kmr yadda kikaji na fada ki kira mijinki ki tmbayeshi inya barki kici gba da zuwa aikinki..." Cewar ummih. Ji tyi duk rnta ya baci "hbde Ummih ynzu sena tambayeshi pls.." "Yess..ai kou kofr waje kin dena zuwa se in kin tambayeshi ..mijnkine ya biya sadakinki." Cewar ummih. Tsayawa tyi kmr an dasata maganganun ummih tmsar saukr garwashi take jinsu a naman jikinta. tace "ummih wannan yaron..." Ummih tace "Shidinfa yaron ai mijinkine ..in baki tambayeshiba bazaki fita aikinba seki koma inkin tambayeshi kya fita..badaniba a cikin tsinuwar da mala'iku zasurinkayi mikiba.. " Juyawa tayi ta haye upstairs din tnajin hawaye na zirya a kn kuncinta, tna shiga dakinta ta fada gadonta tayi rufda ciki tna cigaba da hawayen takaici.. Hajiyar Chardi ce ta biyota har dakin ta kwanta gefen gadon tana bubbuga bayanta, "kiyi hkri pls kinga baki gma samun saikiba.." Cewar hajiyar chardi. Itakam jannarht takaicin duniya da bakin ciki sun rufeta, inhar seta tambayi hammad zataje aiki wlhy sede in bazatajeba.ta kwammacema tadena zuwa kwatakwata. Tou ta inama zata fara tmbyrshi kawai seta wanice wai yabarta tje aiki..tab ashe kou ze bushi. Tce a zuciyrta ummih kam tariga ta daura damarar tinda abih yki rba auren insha allahu ita zata rabashi da knta insha allahu. Anty nahnah da anty salaha sunzo dubata sosai sukazo da kayan dubiya , ummih tyi misu godiya jannarht de sama sama ta gode musu. Da dabara anty jannarht taja anty nahnah dakinta, bynsun zauna ta kalleta tace "ya mgnr mu..har ynzu najiki shiru ne.." Cewar jannarht. Anty nahnah tyi smiling tace "tna nan anty jannarht.." Marairaicewa tyi tace "Dan allah anty nahnah ki temakeni ya sakenidin knga ke yarshice dakinyi mishi mgna zeji pls..knga yanzu hk ummih ta hanani fita tace dole sena tambayeshi." Ta karashe mgnr zuciyrta fal cikeda daci. Bkramin tausayi tabawa anty nahnah ba "Tou anty ina nan ina miki qoqarin hakan knji karki damu.." "Dolene in damu..ni inba nga takardar saki a hannunaba hnklina baze kwantaba..." Cewar jannarht. "Insha allahu ze sakeki knji anty kidena dmwa pls ki kwantr da hnklin nki kou kadanne..."cewar anty nahnah, "Uhm..dan allah de ki temakeni a cikin satinnan pls..kwata kwata nadenajin dadin rayuwata saboda aurennan..wlhy mommy noor bazan iya zama dashiba a matsayin mijinaba ..yyimin karami shekarun dana bashi yy yawa girma na girmeshi harda na banza.."cewar anty jannarht datake mgna kmr ztyi kuka. Anty nahnah na jinjina klmnta a zuciyrta , a filide rarrashinta ta rinkayi da kwantr mtada hnkli cikin taushin murya. Duk mgnr nan dasukeyi ummih na labe tanaji. Wasu irin zafafan hawayene suke zubo mata tausayin amanarta ya cika zuciyrta, ta tabbatr jannarht batason auren hammad. * Yau ya tashi da matsanancin ciwon kirjinshi amma hk yaketa daurewa.anwar yaje yasiyo mishi magungunan dayakesha. Yasha kna yasamu sassauci. Misalin 4:30pm kwance yke a kn kujerar 3sttr. yna sanyeda kna nan kya wanda suka amshi jikinshi. Anwar na zaune a 1 sttr ya zubawa hammad ido. Duk lamarin ya dameshi shima. hammad ne yace "Blood dan allah tashi muje ka kaini gidansu anty jannarht don allah.." Anwar yace "kyi hkri blood zu.. " Dktr dashi hammad yy yce "Nagaji da hkrin nan dan allah ka kaini in zaka kaini..inbngntaba bansan yazanyi da rayuwataba ..se hkri ya kasheni hba dan allah..!" Ya karashe mgnr kmr zeyi kuka. Anwar yace "Hkri baya kisa blood ...INSO YAZAMA CUTA HKRI shine MAGANi..dan allah ka sassautawa knka lamarin anty jannarht pls soyayyarta gareka jarabawace ka roki allah ya sassauta mka." Tashi yy zaune hadi da zamowa kasa ya zauna kn tiles din falon hawaye na bin kuncinshi yace "Soyyata a kn anty jannarht yeah jarabce a gunka, but ni gareni nagodewa allahn daya jarabceni na tabbatr baze taba jarabtata da abinda bazan iya mishiba.. Allah subhanahu wata'ala yace inkunka jarabawa na alkhairi daga garemune inkunga akasin hkn ku binciki kanku..alhmdllh ni jarabawar soyayyar jannarht ga zuciyata alkhairice ..but kullum ina rokon allah inba alkhairi bne ya sassautamin amma kulllum se karuwa sonta yakeyi ga zucciyata..nagodewa allah...ina sonta forever an ever." Ya karashe mgnr yna kwantr da knshi a saman kujerar yynda wasu zafafan hawaye ke fita daga kwayr idonshi. Zamowa anwar shima yy daga kn kujerar wasu hawayen dabeshiryawa zuwansuba suka hau assemble a kan kuncinshi. Bkrmin tausayin dan uwannashi yakeyiba. Be taba tabbatrdacewar so cuta bne se a kn hammad. So babban ciwone wanda beda mgni se a gun uban giji. "blood ina sonta kouda sontane ajalina ina sonta hk wlhy. Zancigaba da sonta kouda ita bazata taba sonaba ..na yarda sonta kaddaratace ta rayuwa kuma alkhairi nah..inasonta blood tin kafin inkai hakan nake sonta ban tabbtr dacewa soyayya bace se ynzu..ina sonta fiyeda yadda nakeson kaina..bnsan hk so yakeba blood ..se a kn anty jannarht nasan so...kullum ina adduarh allah yasa sontane ajalina.." Ya karashe mgnr yynda wasu hawaye masu azabar zafi suka shiga zirya a kuncinshi, ynajin zafin hawayen na sauka a kn kuncinshi. Hawayen dake zirya a kn kuncin anwar suka tsananta kokarin dakatr dasu yashigayi, hadi da share na kn kuncinshi ya furta "Allah yasa kaci jarabawarnan blood..ina matukar jin tausayinka." Hammad yayi murmushin whla hadi da cewa "Ameen blood..." * Kwata kwata ta kasa bacci bakin ciki ya hnata rintsawa ji takeyi kmr ta kashe knta ta huta. Ta tabbtr allah ya jarabceta. A wahala tazo amma tna fatan kada ta kare a wahalce. Sam batajin zata iya zama da hammad a misalima ace ya girmeta sam bata iya aurenshi but matsalolin aurenshi nada yawa ga uwar miji ga kishiya ga dangin uwar miji. Ballan tanama ta girmeshi ita ina hammad ma ze kaita in bnta bala'i irinnashi. Wajajen 2:am tashi tayi tayo alwala ta fara jero nafilfili tana kuka tna rokon sassauci a gun me sama. Yadda bta rintsaba hk ummih ma bata rintsaba. Hk hammad ma be rintsaba ynata salloli yna yima allah godiya daya daura mishi son nata. Ya gaji da adduarh neman sassaucin son nata but karuwa sonnata yakeyk a rnshi. Shiyasa ynzu yashiga godiya ga mahaliccinshi daya daura mishi sonnata. Washegari da sassafe 7:pm ya fita yabar gidan lokacin anwar na bacci bemasan ya ficeba. Motar yaja yabar gidan. Direct gidansu anty jannart din ya nufa. Get man ya wangale mishi get din gidan ya danno kai. Tna tsaye bakin window tna hango shigowar motar tashi. Fitowa yy duk ya kra ramewa kmr ba shiba, jingina yy da motar. me gadinne ya karaso suka gaisa, cikin snyin murya yace "baba anty jannarht nakeson gani kou ta tashi ynzu.." Me gadin yace "Eh tou..kmrde bata tashiba damande lokacin datake zuwa office ne dawuri tke tashi.." " baba ynzu bata tashiba kenan kou..?" Cewar Hammad. "Eh bata tashiba sede kaje ka dawo nanda 9:pm kou zata tashi kga ynzu ko duriyar yan gidan bakaji..." Cewar baba me gadi dake kallonshi cikeda tausayawa donshi a tunaninshi kou beda lafiyane. "Okay znjirata harta tashi..." Cewar hammad. "Allah srki alhaji allah ya kara sauki..ai yadda jikinnan nka yake da asibitinsuma kaje kawai.." Cewar baba me gadi. "Tou baba nagode.." Cewar hammad . baba me gadi ya juya ya koma bakin aikinshi. Duktana saman dakinta daga window tna hangosu amman sede batajin me suke cewa. Komawa tyi ta zauna a kn gadon dabas tna hawaye.. "Wayyo Allah nah..wannan wacce iriyar jarabawa ce.." Cewar jannarht. Haka ya tsaya har zuwa 8:am yna nan tsaye daya gaji da tsayuwar seya zauna a kasa dabas kmr wani tababbe. Me gadi na ganin hkn ya rugo da gudu ya kawo mishi kujera. Tashi yy daga kasan ya zauna a kn kujerar .. 9:pm sahura ta fitou kawowa baba me gadi abin karinshi. Ta gnshi zaune. Gaisheshi tayi cikeda ladabi. Besamu dmr amsawaba. "anty jannarht ta tashi.." Ya wurga mta question. Cikin snyin murya tace "Bansaniba gaskia domin bata,sauko kasaba..kuma ka kirata a,waya?" Cewar sahura tna kallonshi cikeda tausaya. Ya tabbtr inya kirata bazata dagaba shiyasama beyi kuskuren yin hknba . "Aah bnkirataba..dan allah ki gya mata nazo .." Ya karashe mgnr cikeda rauni dukda zuciyrshi na bashi da wiya ta fitou. "Tou.." Tace ta karasa ta kaiwa me gadi abin karinshi kna ta koma gidan. Hajiyar chardice zaune a falon janan na cinyrta suna breakfast, ummih na dakinta na kasa se ynzu dasafennan ne tasamu bacci ya,dauketa. Direct dakin anty jannarht ta nufa, da sallahma ta tura kofarta shiga, zaune tasameta gefen bed tna hawaye. tna ganinta cikin hnzari ta share hawayen dake zubo mata. Tna kirkiro smiling . gaisheta sahura tayi ta amsa da "lafia lau..ina janan.." "Tana gun hajiyar chardi suna breakfast a kasa.. " cewar sahura. "Masha allahu.." Cewar anty jannarht tana zubawa sahura ido ta tabbtr da mgna a bakinta. "Anty daman mijinkine yazo yace a kiraki.." Sahura tce. Ido ta zubawa sahuta cikin fada tace "Shine kikazo ki gyamin harda wani cewa mijina..sahura ban taba galla miki mariba kou..jekice bazanzoba dallahcan.." Ta karashe mgnr tnjin kmr ta mike ta rufe sahura da duka. "Hba anty dan allah tin 7: yke gidannanfa inji baba me gadi..bkiga yadda ya zmaba kmr mara lfya.." Cewar sahura cikeda tausayawa. "Mtwsss...'' Jannarht taja tsuki. "Sahura.." Takira sunanta rai a baci. "Naam.." "Sahura.." Ta kara kirn sunanta a karo na biyu. "Na'am.." Itama ta amsa a karo na biyu. "Sahura.." T kara kirn sunnta a karo na uku. "Naam" itama ta amsa for the three times. "Fitrmin daga dakina tin bn mikeba na watsa miki tafi .." Ta fada bb alamar wasa. Juyawa sahura tyi ta fice dga dakin. Direct inda hammad din yke ta nufa yna gninta ya mike tsaye yna jirn jin mezatace. Cikin kwayr idanuwanshi ta kallah taga sam bata iya fada mishi abinda jannart din tace. Cikin snyin murya tace "Tna bacci .." "Zatakai karfe nawa kafinta tashi..." Cewar hammad cikeda kosawa. "Zatakai 12:pm dazaka tafi inta tashi seka dawo.." Cewar sahura. Girgiza kai yy yce " bkm zn jirata kouda zata kai 10:pm ne bakomi.." Bkrmin tausayi ya bataba ita sam bata ganin aibunshi bataga abin kiba jikinshi, kuma sam babu wanda ze kalleshi ya kalli anty jannarht acewai ita ta girmeshi ko kusa bb mecewa hkn inba makiyiba. "Alhaji dade ka tafi din inta tashi kadawo.." Cewar sahura. "Karki damu znjira harta tashi din..." Ya koma ya zauna. Hknan sahura ta juya ta koma ciki sam btji ddhn hknba.tausayin hammad fal rnta bata taba ganin irin wannan sonba abu kmr a film din indian. [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...45 littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemih 08033368013. Direct asibitin a.a waziris suka nufa har suka isa tna hawayen azabar datakeji a hannun nata da tini ya jima da tashi yy suntum. Nan da nan doctor aminu ya duba mata hannun nan ya gane karayace tayi. Hammad na zaune kusa,da ita yna kallonta cikeda tausayawa, anwarma ta bashi tausayi. Dmn shi doctor aminu aikinshi fannin kasusuwane ya iya gyara sosai. Hannu ya kai da niyar ya gyara hannun amma fir taki yarda tNa hawaye ta kaudar da hannun gefe.. Doctor aminu yace "Hba dr da kanki kike raki.." Anwar yace "Ai dolene dubifa yadda hannun ya kumbura sosai." Hammad yace "Pls anty ki tsaya a gyara miki dan allah kiyi hkri..da ama cirewa dana cire nadawo dashi kaina.." Hawaye na bin kuncinta tace "zafi nakeji tabawar da yayimin a barshi kawai.." Hammad ya matso daf da iya ya dan rungumota ta baya yace "Sorry half part.." Yy mgnr shima kmr zeyi kuka. Kin tsayawa tyi a gyara hannun seda hammad ya riketa gam. Rikon da yy mata sam kou kwakwaran motsi bata iyayi. tana kuka shima Hammad din yana kuka har aka gyara mata hannun. Hammad beji kunyar kowaba ya rinka lashe hawayen dake zubowa a kn kuncinta. Doctor de da mamaki yaketa kallon ikon allah. Itakou duk kunya ta rufeta.da haushin hammad din. Magunguna aka bata kna suka baro cikin asibitin suka fito compound dai dai su dr nahnah da anty salaha suka dawo a harabar asibitin suka hadu. Cikeda tausayawa suke kallon anty jannarht. "Sannu anty..ammande wannan karayace kkyi kou.." Cewar anty nahnah. Hammad yace "A wlhy ..bakijiba zafin har cikin zuciyata nake jinshi.." Anty salaha tace "Sannu anty jannarht kiyi hkri pls.." Girgiza kai tyi cikin sanyin murya tace "bkm..." Anty nahnah tace "sannu anty jannarht..dan allah ina rokon alfarmar kada ki gyawa ummih abindake faruwa..na rokeki allah da annabi sweetheart." Daga kai kawai tyi ..sukayi mata allah ya kra sauki kna suka krsa cikin asibitin. Su kuma suka karasa inda motar tke suka shiga .anwar ya shiga gaba ita kuma da hammad suka shiga baya. Se wani mammanne mata yakeyi. Itakou sam btason hkn. Musamnanma yadda taga mmnshi tanata zaginta tnace mata karuwa dukse tji ta kara tsanar hammad din. A duniyrnan ta tsani ace mata karuwa. Amma se gashi a gbnta aketa ce mata bb yadda zatayi. Kuma duk hammad dinne yajawo mata. Direct gidansu anty jannarht suka nufa, anwar nyin packing a packing space . kiran ummih na kara shigowa wayarta dmn se kirnta takeyi tin tini. Fitowa sukayi dukkaninsu.dga motar. Hammad ya zuba mata ido ji ykeyi kmr ya bita cikin gidan. Key din car dinta suka bata ta amsa da dyn hannun nata ta juya da niyar ta nufa hnyar shiga falon gidan hammad yace "Am sorry anty jannarht take Care of ur safe for me pls..i love youhhh!" Taji komi yke cewa amma bata juyoba tacigaba da tafiyarta irin kmr batajiba dinnan. Juyawa sukayi shida anwar sukabar gidan. Suna fita hammad ya kalli anwar yace "Ina zamuje. " Anwar yce "gida.." Napep suka samu ya kaisu cikin gari suka dauko tasu motr kna suka nufa gida. Harga allah hammad haushin mommah yajeji data nakasa masa mata dande beda yanda zeyine da ita. Bkramin tausayi anty jannarht ta bashiba yau , sosai yji daman ciwon a jikinshi yake. Yau da da yadda zeyi da mommah da tini yy amma ina de se hkri. Suna isa gidan anwar ya wuce bngarensu. Shi kuma gogan directly part dinsu ya nufa bjt in zeshiga nashi bngren dole seyabi ta falon mommah. yana shiga falon yga mommah zaune ta rafka uban tagumi ita kadai a falon nasreen na bedroom dinta. Yna shigowa mommah ta dago kai ta kalleshi tace "yanzu hammad sakayyar dazakayimin kenan na haihuwarka da nayi kou...ynzu kna ganin abinda ubanka ya gyamin a gaban mutane amma hkn be damekaba kabi karuwarnan kuka tafi kou..." Cewar mommah rai a mtkr bace tke mgna. "Hba mommah..ke bakiga abinda kikayi mata bane a hannunta kryafah.." Cewar hammad. Tasowa tayi tna fadin "nayi din dan ubanka in kaji zafi kazo ka rama mata tinda tozartani din dakuka gamayi a gbn jammarh beyi mukuba kaida ubankannaka dole sekun biyoni har gidana to bismillah kazo ka karyani nima ...." Cewar mommah cikin fada. "Mommah ni banci miki mutumciba kuma ban isa in tozartaki.ba."cewar hammad. Nuna knta ta shigayi tna mgna "Aini hammad ka riga ka gama tozartani..yau kwananka nawa bka gida duk a kn karuwarnan.." Katseta yy cikeda jin zafin klmrta ta karshe."Hba mommah.. Wai wani irin karuwa kke mgna ne pls.. kin taba ganinta tayi karuwancine da wani.." Cewar hammad bkrmin zafi yke jiba in mommah tacema jannarht karuwa. "Inba krwaba uban waye ita.. Dubetafa yadda ta tsufa ta tsufe babu aure har jikinta ya fara saki kmr na tsohuwar mace.." Cewar mommah. "Okay..Ni koumade krwarce inasonta hk mommah..wlhy in duk mazan duniyarnan sun nemeta ina sonta hk kuma hk zan zauna da ita..." Yna gma mgnr ya juya ya nufi hnyar nashi part din. "Wato ni kake gyawa kna sonta kou..dolene kcemin hk tinda an wanke ruwan gindi an baka ka shanye kou..A gidan ubanka zakaci gaba da zama da itan..ai wallahi inde ina numfashi kou tarena haifeku seka barta tindaba knwar uwarka bace..wlhy seka saketa mu zuba nidakai..shegen yaro dan kutmar uba kawai." Ya barta nan tanata mita kmr zata hadiye zuciya. Hk ta koma ta zauna tana takaici. Me aikinta data kawo mata abincima daukar pleat din abincin tayi ta jefeta dashi.hk tabar falon tna kuka. * Gabanta na faduwa tasanyo kai falon. Tunaninta mezatacewa ummih intaga hannun nata a suntume sannan ga ummih da saurin gane mutun in yy mata karya. Ita sam ba ayi mata karya domin ynzu zata ganoka ta kwance mka aiki. Tna shiga falon taga ummih nata zagaye da wayarta a hannunta hajiyar chardi na zaube a kn kujera hk sahurama tna zaune a kan carpet janan na hannunta. Tna shogowa kallo ya koma knta. Ummih kam kallon tsaf ta shigayi mata nan tabi hannunta na daman dake makale takasa mikr dashi. da ido ummih tabi hannun dukya kumbura hnklinta a matukar tashe tace "Meye ya samu hannunki.." Cewar ummih. Hajiyar chardi da sahurama hannun sukabi da kallo. "Subhanallahi.." Cewar hajiyar chardi. Karasawa tyi tazauna a kan kujerar 2sttr tace "Ummih kwantrda hnkalinki bakomi.." Tce cikin dakiya. Kallo dya ummih tayi mta ta gne zancen nata karyane tace "Tell me what happen to your hand nace kiki bnason krya.. Sannan inata krnki kinki dgwa jikina ya bani bb lafia wlhu.." Cewar ummib hnklinta a tashe. "Ummih bakomi faduwa nayi.." Cewar jannarht dagajin mgnr ksan karyane. Ummih ta,daure fuska tace "bakyamin karya infect ma bki taba yimin karyaba..gyamin meye yasamu hannunki krya kikeyi ba faduwa kikayiba.." "Bakomi ummih.." Jannarht tace. Daka mata tsawa ummih tyi tace "ga fuskarkinan tna gyamin karya kikeyi..kalli yadda face dinki ya tashi saboda kn jima kna kuka..!Xaki gyamin abinda ya faru dake kou se naci miki mutumci ynzunnan..!!maza gyamin gaskia tin ban bata miki rnkiba..!!" Bayada mafita dya wuce ta fadi gaskiar. Tna hawaye tasanrda ummih abinda ya faru a natse. .. "Innalillahi..kaji wata fitinar kuma ta uwar miji.."cewar hajiyr chardi ummih batace komiba ta zira hijjb dinta da takalminta, ta kamo ma jannarht din hannu suka fito daga falon. Hajiyar chardi na tmbyr ina zakuje..ai bata sauraresuba..suka fito harabar gidan kowa ya ga ynayin fuskarta seya girgiza sbda basu tba ganinta a wannan ynayinba. Dreva na ganinsu ya rugo da gudu dan yasan fitace za ayi. Mika ma dreva din car key din tyi . suka shiga motar ya tada motar sukabar gidan cikin . Sorry manage inada bakine. [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..46 Book dina na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. Har sunyi nisa a tafiyar ummih Bata Fadi Ina zasujeba seda drevan ya juyo yace "ummih Ina zamuje.." A takaice tace ,"gida.." Jannarht ta bita da ido tace "ummih why zamuje gida.." Bnza tayi da ita har suka isa gidan yy packing fitowa sukayi direct office din abih suka nufa. Hannunta cikinna jannarht. Xaune yake yna duba wasu takaddu gabanshi suka shigo da sallamah. Kallo dya yyima fuskar ummih ya ganta a yanayin dabe taba ganinta a cikiba. "sannuku da zuwa rukayya ku zauna.." Kin zama tayi kou gaisawa basuyiba ta nuna mishi hannun jannarht dake a karye. Ta fra mgna a hasale "Abih kaga abinda nke guda kou..duba kagani tin kafin ta kaiga shiga gidannashi uwarshi ta karye mata hannu..a dalili dame gaskia bb lalle babu dole a bar mata danta nikuma a bar mini amanata.." Abih yabi hannun da kallo yace "Subhanallahi.. wai wa kike mgna.." A hasale tace "Zainab mna..gaskia bazan lamuntaba kawai ya saketa tin Abu beyi nisaba..gaba gaba ai kasheta takeda niyar yi ..kwara tin wuri kowa ya kama gaba nai.." cewar ummih dake mgnr a hasale. Se ynzu ya fahimceta Cikin kwantr da murya yace ,"Kiyi hkri rukayya..garin yayane hakan ya faru..," Nan ummun ta kwashe byani ta bashi. Shi knshi ya girgiza duk yadda yake tsammanin abun ya wuce kwakwalwarshi. "Tou naji rukayya Kiyi hkri..zauna se muyi mgna kou.." cewar abih. Zaunawa tyi itama jannarht din ta zauna se ynzu tasamu dmr gaisheda abih din. Ya amsa zuciyrshi fal tausayinta. Ummih tacigaba da mgna "Gaskia abih ka duba lamarinnan da nace bazan Kara mganaba a kn lamarin Amma bazan iyaba...bni iya gani a cutrmin da abinda nkeso." Abih yace "Meyasa kikace bazaki karayin mgnaba.." "Saboda nyi mgna yafi a kirga Amma kaki ka fahimceni ..inason ka fahimci dalilina pls ka duba lmrinnan.." cewar ummih. Abih yace "Bawai hk bne rukayyah.. ni kaina se ynzu nke nadamar hada aurennan..but Naga hnklinki yaki kwanciya da yaron.." "Ta Yaya hnklina ze kwanta abih..nasan wacece zainab ciki da banta, wlhy mtr batada Imani sam.." cewar ummih. "Nasani rukayya Amma aishi wanda ze zauna da itadin yna sonta Meyasa kike dmwa.." cewar abih. "Ai bashine matsalarba zainab ce matsalar..abih bnason jinin zainab kwata kwata." Cewar ummih. Jannarht de knta na kasa duk tna saurarensu.ita knta daza a raba aurennan dase tafi kowa farin ciki ta tabbtr rnrma zatayi bacci da salebe. Dogon numfashi abih yaja yace "tou ynzu ya kikeso ayi.." "Kasan me nakeso abih pls kadena dawo da hannun agogo bya..nasan nida jannarht duk muna karkashinkune ..Amma Dan Allah ka tuna jannarht amanatace.." cewar ummih kmr ztyi kuka. Abih yace "Colm down rukayya..insha allahu zan kara yin iya kokarina..ammande dazakiyi hkri dakinbar mgnr raba aurennan rukayyah." Ummih ta dafe Kai tace "abih ka Gaza fahimtata har yanzu..inhar da wannan auren nasu ina tabbtr mka wata rna gawar jannarht zamuzo mu dauka.." Abih yace bama fatar hkn.. zamowa kasa tayi ta tsugunna a kn guiwowinta tace "Dan Allah Dan son annabi ka temakeni a raba aurennan ..dadewar da jannarht tyi babu aure ba auren tashin hnkli nkeso tayiba nafi bukatr tayi auren dazata zauna cikin kwanciyr hnkli.pls ka ceci rayuka biyu." Abih yace "tou naji tashi ki zauna a kn kujera..insha allahu wannan shine last time ..zuwa gobe zanzo Miki da takaddar yarki.shikenan." Komawa tayi ta zauna Hadi da cewa "Alhmadulillah..." cewar ummih. Ido abih yke binta dashi Sam bazata fahimceshiba hk itama take ganin ya Gaza fahimtarta. Hk suka koma gida har bakin car abih ya rakosu. Ummih Kam abinda zainab tayiwa jannarht yaci mata rai kou ince ynakan cimata rai. Da tanada karfin iko yau bb abinda ze hnata tunkarar har gidan zainab din. Wai Danma jannarht din ta boye mata zagin da mommahn tarinkayi Mata. Kouda suka dawo gidan Nan suka samu hajiyar chardi zaune a falon dataga sun dawo fuska a dan sake ba kmr daba se taji zuciyrta tyi sanyi haka ma sahura taji. Ummih ta temakama jannarht din ta hada mata ruwan wanka da kntama tayi mata wankan. amma a kunyace jannarht din take dukda kunyar hknan seda ummih ta zare mata ido tace "mezaki boyemin daban sanshiba tin kafinma yakai hakan.." kna ta yarda tyi mta wankan. Hk ta temaka mata tasa mta kaya tayi sallah tasha mgni ta kwanta danta Dan huta badan tyi bacciba. Ummih kuwa ta baro dakin. Ta kwanta kenan tajiyo wyrta na ringing mikewa tyi ta dauko wayar dake kn dressing mirrow. Nan taga sunan black kin dagawa tayi harta tsinge taduba taga tnada miss calls. dubawa tyi taga kusan duk na hammad dinne 10miss call duk dga shine. Sena anty nahnah da anty salaha. Kiran anty nahnah tayi Nan tayi mata ya jiki tace da sauki. Ta kra bata hkri. Jannarht tce ba komi. Kna ta katse wayr dai dai kirannashi yna kara shigowa Kin dagawa tayi againt. Harya katse kna ta kira lmbr anty salaha nanma ya jikin tyi mta kna ta kra bta hkri kn abinda ya faru. Tace ba komi. Kna ta kashe wayrma Baki dya takoma ta kwanta tna adduarh Allah ya nuna mata gobe lafia taga zuwan abih da takaddar saki acewai hammad ya saketa tab rnr se tayi sadaka tsabar murnar ta wullarda kwallon mangwaro ta huta da muggan kudaje. Zaune yke a falonshi yna snye da kananan Kya yayi kyau sosai kayansun amsheshi. Ya kirata kusan sau 10 Amma sam batayi picking ba daga karshema seta kashe wyr gabaki dya. number dinta yabi da kallo cikeda tausayin knshi besan me yayiwa anty jannarht ba ta tsaneshi har haka. Yna cikin wannan tunani tunaninne anwar yashigo falonnashi .zaunawa yy, ya yazuba mishi ido. "Blood tunanin me kkeyi nga ka zubawa waya ido.." Ajiyr zuciya yy yce "Ina tunanin half part dina ne.." Anwar yace "ka kiratane.." Yce "Yeah but kmr kullumde btayi picking ba krshema ta kashe wayrta..blood Anya anty jannarht zata soni kuwa.." ya krshe mgnr kmr zeyi kuka. Anwar yace "Meka gani..karka kraya mna.." "Ba karaya nyiba kuma bazan tba kryaba.. kawaide nga tsanar da tayiminne yy yawa..se nke ganin kmr bazata taba sonaba.." cewar hammad. Anwar yace "tab..nifa se nke ganin kmr tna sonka kawaide Dan kyi mata young ne..ka lurada Abu dya anty jannarht bawai kaine batasoba aurenkane bataso.." Hammad yy Jim yace "Meyasa kace hakan.." "Na fahimci hknne..kaga ada da bakace kna sontaba ai normal kuke seda ka furta mta kalmar soyayyane ta canza mka..kuma kga ita macece da batason raini." cewar anwar Hammad yace "Oh nide kou batasona inasonta hk..tashi muje ka kaini gidansu inga ya hannunnata.." Anwar ya zaro ido yace "Tab ynzu mukaje aise ummih taci mna kaniya.." Hammad yace "why." "Sbda karyewar hannunta mna..kasan yadda take balain son anty jannarht fah.." cewar anwar. Hammad yace "maybe bazata gya mataba.." "Hmmm..tou mezatace mta intaga hannun nata a karye.."cewar anwar Jim hammad yy zuciya fal haushin mommah. Yace "kuma hkne..ji nyi daman nawa hannun ne ya karye bana my half part ba.." Anwar yce "Allah ya riga ya kaddara se hkri..ynzude baze yuba gskia muje gidanba sede kyi hkri zuwa gobe.."cewar anwar. Hammad de binshi yy da ido dominshi byajin zekai gobe beje yaga hannun nataba. Hjya Mama Rabi kuwa tini ta bawa jawaheer labarin komi dya faru. jawaheer Kam cewa tyi "Meyasa mommah bata matsaba seya saketadin..gaskia mama rabi kijini da kyau nifa bazan iya kishiba da jannarht ba.." Mama rabi tace "bakijiba me nace mikiba..cewafa alhaji yy in hammad ya saki wannan yarinya mema takeda suna oho..yace a bakin auren zainab.." Jawaheer tace ,"tou meye a ciki danya saki mommah din itafa ta tsufa ni kuma dnyan jinice.." Mama rabi tace "bansan bakida hnkliba se yau..mtrnanfa itace gatanmu inya saketa ina zamusa knmu a nijeria.." Tsuki jawaheer tayi tace "oho ni Ina ruwana ni..gaskia nifa mama rabi na gaji da wannan abun. anyi aure har yanzu bb ango abun bakin ciki kullum se frnds dina sunce in turo musu pictures dinmu tare..sede inyita karyayyaki..tou nagaji..gaskia nide kiyi yadda zakiyi yazo gidana inba hkba kou.. " cewar jawaheer. Nan mama rabi tashiga lallabata tna lallashinta. Ita kuma tna bandarewa har mama rabinma bawai jawaheer din ta raga mata bane. * Abih ya Kira alhaji zubairu kn ynason ganinshi ya amsada tou yna nan zuwa. After sallarh Isha'i daddy ya iso office din. Gaisawa sukayi a mutumce Sam abih ya rasa da wani Baki ze fara yima daddy byanin lamarin. Hk ya Gaza mishi mgnr kawai sukaci gabada hira, da daddy ya tambayeshi dalilin Kiran se yace bkm kawaide ynasone su ganane. Daddy de yjishine kawai , ammashi dya tsinci kirannashi gbaki daya se zuciyrshi ta bashi kou jannarht ta gya musu meye ya farune yau. Haka daddy ya baro abih Sam be gya mishi abinda rukayyar ta bukataba. Duk yji kwarjinin daddyn ya cika mishi ido. Hknne ya hnashi zancan. Shikou daddy ya dawo zuciyrshi fal tunanin koude jannarht ta gyama abihne abindaya afku yau. Tou kowade da tunani tunani rnshi. Wajajen 9:pm ya matsawa anwar Kan dole se sunje gidansu anty jannarht. Anwar yce shi bazejeba gaskia but zuwa 9:30 daddynshi yce ze aikeshi. Hk hammad ya jawo car din shikadai ya nufa gidannasu, abun mamaki seyaga Getman din ya bude mishi get din be hnashiba. Hardama gaisheshi yayi. Shiko baba me gadi yasha kou sun shiryane tinda yaga dazu tareda itama sukazo gidan . Packing yy ya fito sanye ykeda kna Nan kya, wuuuhhh! seriously kyn sun amshi ainihin haibar jikinshi. Infect de ya hadu iya haduwa komi chip chip. Jingina yy da byn motrshi baba me gadi ya kraso yace "Sannu alhaji..ka kiratane.." Hammad yce "nakira wyrta kashe.." Baba me gadi yce "Tou bari a kirata.." ya juya ya nufa hnyar falon gidan. Hajiyar chardice zaune a falon da ummih. da sahura suna kallon tv. Itade ummih hnklinta bekn kallon yanakn tunanin gobe Allah, Allah takeyi goben tayi dan takosa taga takardar sakin jannarht a hannunta.. Baba me gadi ya doko sallama duk suka amsa.. ummih tayi masa iso.. shigowa yy ya tsugunna yace "brknku da hutawa.." Suka amsada yawwa.. "Ina hajiya ne.." cewar baba me gadi. Sahura tace "Tana Sama.." Ummih De zubo masa ido tyi dnjin mezece.." Baba me gadi yace "a gya mata tnada bako.." Ummih tce "waye .." Baba me gadi yace "wannan Dan kyakyawan saurayin me kirkinnan..mijinta nke nufi." yakarashe mgnr yna kallon sahura. Cikeda Jin haushi Ummih tace "jekace ta kwanta.." Hajiyar chardi tace "Haba de ummih da knki..be daceba tin rannan yake zirya bawon allahnnan dan mamanshi tayi miki lefi ai bashi bane yy muku lefi.dan Allah a barta taje taji dame yazo." "Eh kwarai kuwa mutanen chardi maganrki dil.." cewar baba me gadi. Shiro ummih tayi tace "tou hajiya.." badan tasoba. Hajiyar chardi ta kalli baba tace "jekace tna zuwa.." Tou baba me gadi yce kna ya juya yaje ya gayawa hammad bkramin mamaki yayiba dyaji ance tna zuwa sam beyi tsammanin hknba. Amma yau yasawa rnshi kouda taki fitowa seya shiga har cikin gidan yaganta. Godiya yyma me gadin ya Ciro kudi aljihu yan dubu dubu bemasan nawa bane ya mika ma me gadi. Ai godiya yashigayi masa kmr ze kwanta. Seda hammad yace bkm kna ya dkta da godiyar ya koma bakin aikinshi amma still bakinshi nata Sama hammad albarka. Shikam gogan motar ya koma ya zauna yna kallon hnyar dazata fito. Duk farin ciki ya rufeshi. Hajiyar chardi da knta ta nufa upstairs din Dan kirnta. Direct bedroom dinta ta shigo da sallama. Tana kwance zuciyrta fal tunani tunani hajiyar tashigo, tashi zaune tyi tna amsa sallamar tataw tace ,"Sannu mommyn chardi.." Karasawa tyi ta zauna a gefen bed din tace "Yauwa jannarht ya hannun.." "Dasauki.." jannarht tace. "Allah ya kyauta gaba.." cewar hajiyar chardi. Jannarht tace "ameen mommyna.." "Yauwa tashi kisa hijjb kije waje ana jirnki.." cewar hajiyar chardi. Cikeda mamaki tace "Waye mommyna.." don ita Sam bata tsammaci zuwanshiba. "mijinki.." tce a takaice. Jannarht tace "hammad.." Hajiyar tace "Eh..tashi kisa hijjb kije yna compound yna jirnki.'' Dan hade rai tyi tace "Ni bacci nakeji..," donde bata iya cema hajiya bazataje bne da hkn tace. Hajiyar chardi tace "Wlhy tin wuri kisan inda yakeyi miki ciwo..knsamu Dan yaro son kowa kin wandaya rasa yna sonki kmr hauka amma kina wulakntashi..in anyi mgna ace wai uwarshi, da uwarshi Zaki zauna kou dashi..a yaddama nake krntr lamarin yaronma bata uwar yakeba, se binki ykeyi Amma kina wulakntashi..kina Abu sekace wata yarinya.." "Allah nide bnsonshi hajiya mezanyi dashi..ga mmmshi a gabanafa take cemin karuwa ..wai na wanke ruwan gindi na bashi yasha.." cewar jannarht. Hajiyar chardi tace "kaji tsinanniya..ai inma ruwan gindine kika wanke kika bashi yasha dasauki sema inkin bashi gindin yaci ..hmmmm...lokacinne zta kra gyara kalamnta." "Allah ya kyauta..karamin yaron ta yaya ma zan fara bude mishi cinyoyina bllntana harya shigeni.." jannarht tyi mgnr batare datasan mgnr ta fito daga bakintaba sedata furtata gaban hajiyar chardi dukse tji kunya ta rufeta. Hajiyar chardi data saki baki tna kallonta tace ,"Inyee..sandama zaki bude mishi har abinda yafi cinyoyi waya sani..ke bkisan irin wadannan matasanba sunfi dadih..yadda kika jima bakiyi aurennanba..yasameki ai sekin raina knki..irin wadannan dansu kwana sunacin mace ba wani aiki bne gunsu sunaji da danyen jini, bari kiji in gya Miki tin wuri kiyiwa knki fada knji na gaya miki.." Haushi kalaman hajiyar chardi suka bata tadan turo baki a zuciya tace kafin hknya kasance aiya jimada sakina. "Maza kisa hijjb kizo kisameshi a waje kuma karki juma.." tna gma fadar hkn ta Mike tabar dakin batare datajira amsartaba. Komawa tayi ta kwanta Sam batada niyar zuwama.domin btyi niyar bama. Domin batasan mezataje tayi mishiba. "Dn krmin yaro se shegen takurar tsiya.." ta fadi tna gyara kwanciyrta. [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..49 Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. Karema kanta kallo tashigayi tsaf ta gane me yake nufi amma ta wahance irinna Yan bariki tace Cikin rashin fahimta "Kamarya ya..?," Kallon rainin hnkli ya watsa Mata yace "Bana maimaita mgna nasan kin fahimceni.. kibude kunne dakyau kiji bnason wannan kayan dakikasa yau inkinason cigaba da zama a gidana tou kirinka sa kayana mutumci nanba gidan karuwai bane.." yy mgnr Cikin Isa. Kallon knta tayi tawani yi farr da kwayar ido tace "wannan kayanfa danasa.." "Mtwssss..ke dakikiyar inace..nace miki bnason wannan kyn kazantar..sannan wannan shegen kitson kannaki na attachment ki tsefeshi bnason dabi'ar arnaye da karuwai...knjini kou bakijiba.." Yace a takaice. Daga masa Kai tayi cikedajin haushi ta juya ta nufa kiching din. Masu aiki nata hidimar aikace aikace a kiching din kujera tasamu tazauna a zuciyrta tace "tab dasake bazan dauki wannan iskancinba...tin wuri kwara ayima tufkar hanci." Mikewa yy ya nufa dya dga Cikin bedroom din gidan, kasancewar 3bedrooms ne . Seda ya zagaye duk biyun yga sun tsaru, ana ukunne yagane shine nashi shima yy kyau sosai, an zuba masa komi hatta da kayan sawa da takalmin da singles komi new kirar waje. Gabaki dya gidan tsarin turawane, kou kujerun falon abun kallone. Babu hayaniya. Tsayawa yy yna karewa bedroom din kallo a zuciya yace ,"jar ubannan.. an narka dukiya a gidannan.", ya Bubbude waddrop yayi yga cike yake da kayayyaki,duba kayan yy yga sixe dinshine , ,murmushi yy a zuciya yace "Allah ya kara bude daddyn Abuja.." fitowa yy falon ya dauko ledojinshi ya dawo yazauna a kasan carpet din dakin ya bude kazar ya faraci, yna Cikin ci wyrshi tashiga ringing dagawa yy ganin lmbar Anwar. Daga dyn bangaren Anwar yace"nazo part dinka bngnkaba where are you now..kou ana gidan antynmune.." Hammad yace "sede antynka Ni ynzu ai iyalinace.." Murmushi Anwar yy yace "gaskiaaa ne nawan..yane wai"? Nazo muyi story nga bakanan?..kna Ina ne Wai." Hammad yace "Uhm yau mommah ta matsafah dole seda na nufa gidana." Anwar yace "inye..kacemin yau za a angwance..Meyasa bka kiraniba na raka ango...se inyi siyan Baki.." Haushine ya rufe hammad yace "za'a angwance da ubanwa.." Cikin zolaya Anwar yace "za a angwance da uba hammad da uwa Hajiya jawaheer mna..maybema a samo mna Yara.." Hammad ya yatsina fuska yna kaiwa kaza yaga yace "tab yoouuhh Ni kou Ina yawo da bura a hannu na fara kuskuren kusantar wannan yarinyar..mtwsss...ai mommah ta cuceni Wlhy Inga gnta kmr yar 100yrs komi ya saki...Allah de yasa inside ba hk takeba..danni bnson gindi a bubbude..Uhm kouda yake kou a tsuke take bnso yaseens.." Anwar ya kwashe da dariya yace "Aah kaide dande bakasontane blood..Amma ai jawaheer akwai breasts Kai kuma akwaika dason breasts.." Hammad yace "Dallahcan Dan inason nonuwa se akace maka kouwanni kazami nakeso..na yarinyarnan ai sede inyi pillows dasu.." Anwar ya tintsire da dariya kakkace wawan zama yagani. Tsagaitawa yy yce "Kai hammad kiyayyarka batada kyau wlhy.." "Hmm Kai nifa duk duniya bb wadda na tsana kmr yarinyarnan..kuma ma Wai a hkn Dan daddy yymin natsihane nadan rangwanta.." cewar hammad Anwar yace "eh pls kadan rangwanta mata Dan allah koudan drjrta na blood dinka seka Dan sassauta..kadan rinka sauke mata hakkinta." Hammad ya yatsina fuska yace "Znyi iya yina..sauran na barma Allah." Anwar yace "shege nawan..Amma in anty jannarht ce aiba hk zakaceba.." Murmushi yy yCe "jannarht da jawaheer dayane..kai bakaji bambamciba kou a ynayin gun kiran sunanba.." Dariya yy yce "Ango na jawaheer da anty jannarht..nide seda safe ayi amarci lafia...kar kacinye musu yarinya a bita a sannu.." Yna fadin hkn be jira amsarshiba ya katse wayr yana dariya. Shima dariyar yy ya ajiye wyr gefe. A zuciya yace ,"tab wannan ce yarinya ai sede Ni acemin yaro a gunta.." Dai dai yanakai dinks bakinshi, jawaheer tashigo hannunta rikeda trea. Bb kou sallama. A yatsine yake kallonta harta ajiye trea din tna wani far far da ido tana kisisina. A yatsine yace "Ke Baki iya sallamarhbane.. anyway ba a koya mikiba..tukunnama uban waye ya baki izinin zuwarmin bedroom.." ya krashe mgnr yna tsare gida. Cikin kissa take mgna "Kaifa mijina ne inbnzo gunkaba gunwa zanzo..kuma nagade ai abincine nakawo mka a matsayinka na mijina.." cewar jawaheer. Daka mata tsawa yy yce "bnason dakikanci kinajina kou..inkika kara kuskuren cemin mijinki sena fasa Miki bki.. bakiji worning din da nayi miki ba kou..inace tin zuwana gidannan na taka miki burkin ki rinka kirana mijinki..inna kraji se jikinki ya gaya miki. dallah kwashi kazantrki ki fitrmin a daki.." Kwashe kayan tayi jikinta har yna bari dan duk raininta tna tsoronshi. "Wannan shine first and then last..inna kuma ganin kafarki a cikin dakina Sena koya miki hnkli da respect dannaga kou dya baki dasu." Ya fada ahasale. Hk ta juya tabar dakin jiki bb laka. Tana zuwa kiching ta ajiye trea din direct upstair ta haye ta fada bedroom dinta tana kuka tajawo wayrta ta kira mama rabi, bugu dya biyu ta daga, kra fashewa tayi da kuka.. Nan da nan hnklin mama rabi ya tashi tace "shalelena meye kikema kuka haka..kou harya sadu dake ne inzo jinya...dan zainab ta kirani tacemin yau gidanki ze kwana.." Kra fashewa tayida kuka tna fadin "gaskia mama rabi dasake bazan iya daukar wulakncinnanba tin yaufa se wulakntani yakeyi.. " Mama rabi tayi tsuki tace "yanzuke kou kunya bakyaji a kn wannan ne kike kuka..me akayi akayi dana miji..keeeee! Bude kunnenki dakyau kiji mu zuri'armu bama ma dana miji kuka wlhy sede shi yayi mna kuka..tin wuri ki natsu kinji na gaya miki..inbnda sakarci sekihau kuka.." Cikin kuka tace "Dande bakiga abinda yymin bne harda wani waicemin kar in kara shigo masa bedroom dinshi..tou a hknne ze sadu dani din." Mama rabi tace "to kiyi hkri mna..maza share hawayenki kinjini kou ..Sha madara da zuma ki kwanta da sanin cewar wata rana seya biya wannan kukan dakikayi aike hawayenki me tsadane..ina baki tabbacin wata rna sekin tausaya masa..hba muda keda boka a garinnan ..wallahi kinjina rantse miki sekinsashi kuka kema, se abinda kikace zeyi..Ni nayi miki alqawarinnan." Se ynzu tadan samu sassauci a zuciyrta tashare hawayenta tace "Ki temakamin mama rabi..nifa inasonshi fiyeda tunaninki..kuma gashi na sameshi ammashi besona ai bazanji ddhba...kumanifa harda shaawarshi nakeji.." Mama rabi tyi wani murmushi tace "Karki damu diyata jarina..ai hammad kmr kin sameshi kin gama ..Ina Nan inata shirya miki komi..sekin sameshi completely..kede Kiyi hkri fushin farko ba naki bane knji kou...hba inbnda abinki ai ba tin yau zaki samu komi yadda kikesoba .. Ada ai bemazo gidanba ..dmn wiyarta yazo gidan tinda yazo aishikenan zance ya kare..Kinyi amfani da wadannan magungunan bokan dana kawo miki?." "Eh nayi duka nasa na sawa na fesa na fesawa na turara na turare na wasa na watsi a gidan... nasa masa na abincin Amma beci bama.." cewar jawaheer. Mama rabi tace "shareshi kinji kou ..kada hkn ya daga miki hnklin..hada zuma da madara kisha hnklinki kwance sha lelena..." Farin ciki taji fal rnta kmr tazuba ruwa kasa Tasha ta kosa taga rnr da itama zata sashi kuka kmr yanda yasata. Da hk sukayi sallahma. Ta kira masu aikinta suka kawo mata kazar daya kawo mata da drinks din taci tayi nak, sukazo suka kwashi kyn suka kai kiching itade dmn jawaheer ba sallah takeyiba , Nan ta kwanta tana mika. Kazar yaci yy nak yasha drink dinshi kna ya kwashe sauran yasa a frij din dake dakin,bathroom ya shiga yy wanka ya fito ya bude side din kynshi bngarenna bacci ya nufa wasu hadaddun rigada wandone milk color su yasaka ya kwanta yabi lafiyar gadon yana sakin murmushi. Juyi yakeyi a gadon yna rungumeda pillow, ji ykeyi dmn ace juyi daya zejishi a jikin anty jannarht dayafi kowa farin cikin hakan. Tab da bakaramin matsa zeyi mataba ,,Yana adduarh Allah ya nuna mass rnr daze ganshi gashi ga kyn dadihnnan daya gani hmmm..har yaji tausayinsu.. Duk jinshi ykeyi bb ddh but begntaba yau, se wajajen 12:20am bacci ya kwasheshi me cikeda mafarke mafarkenta...yau mafarkin ya bam bamta dana kullum, yau wata bakar mata yagani tana jan anty jannarht shima yana janta bakar matar se fadi takeyi da karfi "Wallahi seka saketa..!haaaahaaa..haahaaa..!!, Ka saketa ka saketa ka saketa..inbaka saketaba zan kasheta zan kasheta...kaima kuma zan kasheka." Taja hannunta da karfi dga hannun shi hammad din yyn da ita anty jannarht se ihu takeyi kmr rnta ze fita..matar tasamu nasarar fisgar hannun jannarht daga hannunshi ..gadan gadan ta nufa wani katon tsauni shi hammad yna biyeda da gudu ..Amma mtr ta fishi sauri.. binta ykeyi yanata ihu yna fadin ki bani Matata..mtr tana dariya ta nufa katon tsaunin Nan da niyar ta jefeta.kawai wani farin mutum me fararen kaya ya karaso yayi sama da ita...dai dai Nan ya farka a firgice yna zufa hnklinshi a tashe yake yyinda zufa ke karyo masa dukda sanyin a.cn dake falon. A hnkli yake furta kalmar "Innalillahi wa inna ilaihirraju'un.." ya rinka nanatawa yafi a kirga. a hnkli ya yji natsuwa na ratsashi. Dai dai 4;10am Mikewa yy ya nufa toilet alwala ya dauro yafito ya shimfida dadduma ya shiga nafilfili yna adduarh, a duniyarnan ya tsani abinda ze rabashi da anty jannarht shide kou mi za ayi baze saketaba insha allahu. Mutuka raba takalmin kaza.be tashi a kn daddumarba harse da yy sallar asubahi yna idarwa yy adduar"ur'inshi kna ya mike ya nannade daddumarshi ya ajiyeta gefe har lokacin jikinshi a sanyaye yake. Batare dya cire kyn jikinshiba ya dauki Car key dinshi da phone dinshi ya fito harabar gidan lokacin garima be fara haskeba,key yyma motar yabar gidan direct gidansu ya nufa har lokacin hnklinshi be gama kwanciyaba. Tukinma a hnkli ykeyi jiki bb laka kmr wanda kwai ya fashemawa a ciki. Sorry for the late. 12:am Znyi posting din dare. Insha allahu. [10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..48 Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. *Am sorry wanda yaji zafin klmaina ku fahimceni bada fada nayi klmanba..wadanda suka fahimceni tnks. Inkinada korafi a kaina bini PC ki bani bayani nafi fahimtar hkn.* * Karasowa ummih tayi ta tsugunna ta dauko mgnin ta rike a hannunta Nan tashiga yimata kallon tuhuma.. "mezaki da maganin rage sha',awa.?" Ummih ta jefeta da wannan tambayar. Murya na rawa tace "Amm...bkm.. ummih..nazo neman abune ya Fado..," tayi mgnr murya na rawa. ummih ta girgiza Kai tace "karfi dayaji knaso ki koyi karya kou..wato harkin bari yaronnan yna tattabaki kou..matsalarkice." Cikin sauri tace "A'ah ummih Wlhy ba hk bane.." ta fada knta kasa. "Hmmm..Kinason maidani krmar yarinya kou..yadda kika shigo a hargitsennan kicemin yaron dakike rainawa beyi miki komiba..harms gashi zakisha mgnin rage shaawarh." cewar ummih tna juya kwalin maganin a hannunta. Kanta na kasa tini hawaye suka fara zirya a kuncinta. "Ummih bafa sha znyiba...." take mgnr cikin kuka Dktr da ita ummih tayi. "Look..inkinason yaronnan ..just tell me the truth..kar inzo ina kwanta kina warwara..kuma alhalin a kankine nakeyin komi Dan ganin kun rabu..ke inbnda rashin sanin darajar kai uwarshi ta nemi nakasaki ke kuma ynzu ya lallabo yna lallatseki kika yrda kuma kou..Kai kin bni mamaki."cewar Ummih. Tana kwallah kmr wata krmr yrnya tace "ummih nifa be tabaniba.." "Bazaki rabani da zancen banzaba senaci miki mutumci kou..wato jannarht kwata kwata baki fahimtar mi nake hango miki kou..aishikenan..inde zainab ce gaki gatanan. Tinda de ke bakisan mike miki ciwoba." cewar ummih ta wulla mata kwalin maganin ta fice daga dakin. Zaunawa tayi tana sharar kwallah, ga bacin ran ummih ga Abu be kwantaba, dtaji kukanta ta koshi ta tashi ta balli kwayr ta Sha, kwantawa tyi a kn bed din tana juyi. Hajiyar chardi ce ta turo kofa ta shigo dakin zaunawa tayi gefen gadon tna fahimtar fuskarta. "Meyasa kikayi kuka.." cewar hajiyar chardi. "Bkm mommy..," tace a takaice. "Hba my love tell me where are you crying...koudande kunga niba yar uwarku bace kuke boyemin abinku kou... Inajinki tamkar jinine jannarht saboda wasu yan dalilai.. gyamin Mike damuwarki pls bnason ganinki kina kuka. " Bata da mafita se tagaya mata kou zata samu sassauci. "Ummihcefa take zargin kou nabari hammad ya tabanine.. nikuma be tabaniba.. tayi fushi ni Sam banason ganinta a bacinraina." Murmushi hajiyar chardi tayi tace "gyamin gaskia Naga se kame kame kikeyi..ke abinda ke cutrki baki iya karyaba kou knyi ana ganeki.. gayamin gaskia ya tabakinne.." Daga mata kai tayi tace "Amma ai nace bnso ya dena.." Hajiyar chardi tace "karki kara hanashi ya taba jikinki..halak dinshine.yna sonki nema tinda har yake taba jikinki..inya tabaki kema taboshi in ya kaima ki tabo masa jiniyrshi ki tsotsa ki tande...mijinkine fita lmrin ummih ki kulada mijinki..aljannarki. uwar tashima fita lamarinta but shima bata ita yakeba ..kece yakeso tsakani da Allah beyi la'akari da cewar kin girmeshiba hk yaji yna sonki pls ki kwantrda hnklinki Ina Baki shawara ki kwashi dadinki ki mori kuruciyrshi..ke irin wadannan ba a wasa dasu wallahi..." Tabe fuska tyi tace "nifa bnsonshi ta yaya zanyi mishi wadannan abubuwan dakike gyamin mommyn chardi..karamin yaron salon ya rainani..tab" "Hba jannarht ki sassauta masa dan Allah,Ina laifin me gaidaka, kaima seka gaidashi, kouda bakisonshi Wlhy masoyi ya wuce wasa wanifa Kiri Kiri yake nuna bya sonka. Knga kmr uwar tashi. Dan Allah Ina rokonki ki sassauta masa pls. Dan hakin daka raina wata rana shize tsole mka ido." "Hmmm..." Kawai jannar tace don bta fahimtar hajiyar chadin sam kou ince batajin duk wadannan abubuwan zata yarda dasu. "Nasan bazaki fahimceni ba Amma Nan gaba zakk fahimtarh.. wata rna sekin tuna kalamaina ni ngya Miki..Amma ina kra baki shawara ki saki mkmnki ki rike mijinki hannu biyu biyu.." Cewar hajiyar chardi kmr tasan me jannarht din take cewa a zuciyrta. Yna Nan kwance yna tunaninta.. anwar yashigo ya zauna gefen bed din Yana kallonshi Hadi da nazartarshi. Zaune hammad ya tashi yace "Matsoraci baka rakaniba ai ni naje nikadai wani abu be cinyeniba.." Murmushi Anwar yy yace "Uhm Kai bari nifa tsoron anty nkeyi..,", Tsuki hammad yy.. Anwar yy murmushi yace "Shege nawan..nga knata wani farin cikine koude kaci anty jannarht ne.." Kara kayata murmushin fuskarshi yy yace "ah',ahh ba cinta nayiba shanta nayi.." Anwar ya rike baki yace "au haka zakace.." Hammad yace "Yeah..nifa kwanan nanma zan tare da matata ka kusan kadena ganina kullum dannaga hknne yasa ka rainani." 🤨 Anwar yace "eeehhhhyeeeh..Dani kake.." hammad yace "A din dakai nake ..ynzufani inada iyali ka rinka respect dina." Anwar yace "Uhm Ina tunanin de yau anty jannarht ta shashshakane nga duk kabi ka wani susuce kna jinka a saman sararin samaniya..tou yaseen kadawo kasa warwass...." Hammad ya kyalkyace da dariya yace ,"ba shana tayiba cina tayi.." Anwar ya zaro ido yace "ci kuma...shege Wlhy karya kakeyi. ai dabaka dawo ynzuba da knacan kana kwakule mna anty..." Hammad yy dariya yace "Kwana nawane zan jefa guga a rijiya.." Anwar ya kwashe da dariya shima yce "Kaji kramin Dan iska..meya hanaka ka jefa yau.." "Saboda rijiyar tawa ban ginataba ta ginu..nafison seta ginu tayi kwari nayi yasa sannan zanji dadihn zira guga inyita kamdamar ruwana insha inyi wanka.. .." cewar hammad yna wani komawa ya kwanta yana lumsar ido. Ido Anwar yabishi dashi yace "Kai hammad kashiga uku..wallahi inajin tausayin matar dazaka fara ci a cikin matanka..hmm in tsautsayi ya fada kn jawaheer aita mutu.." Tashi zaune hammad yy yace "wacece jawaheer..mtwsss..." Yaja tsuki. "Daman jawaheer tanada gindin dazancine ..tab Allah ya tsareni wannan yar iskar ..aisede anty jannarht din.." Anwar ya kwashe da dariya yace "Shege black..wato kce in tausayawa anty jannarht .." Hammad yace "Kake fadi a zaune.." Anwar ya kwashe da dariya yna kai masa duka.. Washe gari ummih taga har wajajen 4:30pm abih bezoba da knta ta kirashi a waya ya bata hkri a kn zezo ynzude ynada uzuri. Jin muryarshi a sake yasata tadanji hnklinta ya kwanta. Duk a tunaninta takaddar sakinma na hannunshi. Hammad Kam 5:pm a cikin gidansu anty jannarht tayi masa. Packing yy ya fito sanye da mnyan kaya yy kyau ainun. Yasamu baba me gadi yace Dan Allah yayi masa sallamah da ita. ya nufa cikin gidan kouda yaje ita dayace a falon sahura na kiching hajiyar chardi tana bedroom dinta tana wanka, ummih Kam yau iskannata yan zaman dakine Dan hk a daki yauta wuni , baba me gadi na gaya mata hammad na kirnta tace "baba kace masa bazanzoba.." Baba me gadi yazo ya gawaya hammad abindata fada.. ",tana Ina ne.."cewar hammad. Baba me gadi yace "ynzu hk tana Nan zaune a falon kasa." Godiya yyma me gadin ya nufa falon gidan. Kmr daga sama taga mutum tsaye a knta ya zuba mata ido.. sanye take da doguwar rigar atamfa dinkin ya amshi jikinta knta daure da dankwali sumar goshinta ya kwanta luf. kayan dake jikinta ya amsheta se fuskarta tayi kyau kmr a saceta.. Ido ya zuba mata be taba ganinta babu hijjb ba se yau wiyanta a ciccike yake ta kayatashi da dankaramin chein din azirfa farar mace alkyabbar Mata. Babu inda yafison kallo a jikinta kmr kirjinta cike yake fam da dukiyar fulani..Dan hk nan yafi zubawa ido. Harara ta balla mishi ya dake ynata wani kallonta see ynzu tyi nadamar zaman datayi bb hijjb a falon. Murmushi yy yace "wayyooo...hk kikeda kyau..yaseens Kinyi kyau my love..Haka zakije kirinkamin wannan adon..Uhm ammani nafison kirinka sa kana nan Kaya..son samune kirinka zama babu kayanma ammafa a dakinmu na Sunnah.." yy mgnr yna kashe mata ido. Se wani kara kare mata kallo ykeyi. Idanuwanshine suka sauka a kn kafafuwanta wanda suke cike bul bul dasu kmr a lashe. "Woooww!", Mikewa tayi tana tsuki "da Allah dakayamin..wayace ka shigo mna falo katon gardi dakai.." Karasawa yy yazauna kan kujerar data tashi a Kai yace "Ai duk rnr dana kara zuwa kikace ace bazakizoba ..zan shigone kawai kouda kina toilet ne zan biki toilet din knga se muyi wankn tare.." yy mgnr yna lumshe ido. Tab ashe hk hammad yake beda kunya..Waige waige tashigayi tsoronta Allah tsoronta kada ummih tazo ta gnshi a falon.daman Bata Gama da case din daya sata a cikiba na jiya. "Dan allah ka fita waje..kou inyi mka ihu.." Mikewa yy tsaye ya rugumota jikinshi kyam yace "Bismillah yi ihun..!knga se azo a ganni a cikin jikinki..ke zakiji kunya but no bnda itama." Yce yna kra rungumarta. Kwace knta tayi Cikin masifa tace "Banason abinda kakeyimin gaskia..ka isheni..ka fitar mna a falo pls." Makale kafada yy yace "Aaahh'aahhh pls ..yadda kikayi kyaunnan ki tsaya inyita kallonki kawai.." Jin kmr tafiya tayi tace "Dan darajar annabi da alkur'ani ka fita kada ummih tazo tasameka pls.." duk tabi ta rude. Ganin hkn yasa yace "Zaki fito..," ya tambayeta. Saurin daga mishi kai tayi, hk ya juya ya fita yna waiwayonta..ji ykeyi kmr ya dawwama a kallonta. "Wai..Ashe hk anty jannarht ta tara kyn dddh..dole ta rinkasa hijjb...gaskia na more.", Ya fada a zuciyarshi dai dai Yana karasa fita daga falon. Dasauri tazo tasawa falon key tana sauke ajiyr zuciya hadi da tsuki. Ynajin sanda tayiwa kofar key murmushi yy yace "damande matsalar ingnkine tinda na ganki fine.." ya fada a fili. Krsawa yayi motrshi yajata yabar gidan. Bb abinda yake tunani se surarta yadda yaga abubuwannan anya ze iya hkrin alqawarin daya dauka na baze kusancetaba.."hmm da kmr wiya.." ya fada a zuciyarshi. Da daddare yana zaune a falonshi mommah ta shigo sanye da abaya ta amshi jikinta. Karasowa tayi ya gaida ita taki amsawa. "Wato hammad rainin dakayimin har ya wuce tunanina kou..abinda kakeyimin a garinnan kna ganin shine dai dai kou ga nasreen Nan knwarka batasamin hawan jiniba sekai kou.. abinda bnso kai lokacinne ka daura dammarar sonshi kou." Dafe knshi yy yce "Me nyi kuma mommah.." Da fada tace " Dan ubanka ni kake tambaya me kayi..matar daka ajiye ubankane ze zauna da ita..acewai har yau bakajeba.." "Ni bni na ajiyetaba ..nafa gaya miki mommah ni bnason yarinyarnan gaskia..mema znyida ita." yace a takaice. "Kaci ubanka nace..tou tafi tsohuwar macen da kkeso din Dan ubanka kou bka sonta yau seka tattara yanaka ya naka ka koma gidanka na aure..nagaji da zagin dakake jamin a garinnan." Zaro ido yy yce "gaskia mommah am sorry bznjeba..in kwana inyi mata me.." "Kayi mata ubanka Dan ubanka..wainishin kalleni da kyau dan ubanka nifa nayi nakudarka nice abar wulakntawa a gunka kou.." "Nifa mommah kidena irin wannan pls Ni bn wulakntakiba .." cewar hammad. "Dan uban meye kkeyimin ynzu ..Ina fada kna fada..innace kyi abu seka nunamin bn isabakou.. you wallahi tin muna mu biyu ka tattara ka koma gidan matarka yau dinnann..inba hkba xan bata mka zuciyarka..bkasanni bne." tna gma fadar hkn ta juya tabar falonnashi ta nufa falonta ta hakimce tna jirn fitowarshi. Kusan 1 awa bataga fitowarshiba mikewa tayi rai a matukar bace. Ta nufa part din daddyn hammad. Yna zaune a kn kushin din falonshi yna kallon news a tv. Tashigo bb sallama ido ya zuba mata. "Daddyn hammad nazo gunkane..kyima danka mgna yaje gidan matarshi..tinda de dagakai harshi kunriga kun nunawa duniya niba komi bace gareku." Tyi mgnr tana tsaye. Ido ya zuba mata sam be iya wulaknta zainab yna sonta fiyeda komi shiyasa ake ganin kmr tyi masa asirine. "Ki zauna mna.." "Ba zama ya kawoniba..kyima danka mgna wallahi inbeje gidan matarshiba yau abinda zanyi masa se anyi mamakina.." tana gma mgnr ta juya tabar dakin. Ido yabi bynta dashi harta gama ficewa. Waya ya dauka ya kira hammad yace yazo ba jimawa ya iso bngarennashi bayan ya gaisheshi daddy ya kalleshi a natse yace "my son Meyasa baza kaje gun matarkaba..kna gnin kyi mata adalcine.." "Nifa daddy bnasonta gaskia.." cewar hammad. Daddy yace Cikin rshin fahimta "kmrya kenan..banason mgnr bnza kace knason yarinya yanzu kce bakasonta.." "Ni bntaba cewa inasontaba hadin mommah ne..nifa se after anyi auren mommah ke sanar dani.." Glass din dake idanuwanshi ya zare yace "What..!" Hammad yace "yeah.." Jim daddy yy yace "okay bb komi ai ka kyauta kyi mata biyayya..uwa da kake gani ba a bnza takeba kyi fatan ku rabu lafiya pls my son ka rinka lallabata kji kou." Daga mishi kai yy natsihar ta shigeshi. Daddy yacigaba da mgna " Yanzu ka tashi kaje gidanka matarka..itama ka fidda mata hakkinta kajikou..dannasan kasan yanzu already tnada hakki a knka." "Daddy nifa.." Daktr dashi daddy yy yace "kayi hkri naje Dan allah my son ..kasan duk wanda aka cema yy hkri anyi masa ba dai dai bane kou..tou don allah kayi hakuri kaje gidan matarka kuma ayi hkri..shi aure duk hakurine a ciki dan Allah kada kaje dan bakasonta kayita azabtrda ita.. A'ah ka kyautata mata.inks cuta mata allah ze tambayeka..bnsnka da mugun haliba my son kacigaba da zama yadda kakedin..koumi tayi mka ka kauda kai..kaduba darajar aurenka datakeyi da kuma darajar itadin matarkace ta Sunnah.ka kamanta adalci a tsakaninsu tinda kaga matan nka biyune..Allah me ya baka girman ka rike hannu biyu kajikou..bnason inji matsala daga gareka pls" Sosai natsihar ta shigeshi. Yace "tou daddy nagode.." ya fada Cikin snyin murya harga Allah yariga yasan baze iya wani adalciba tsakanin Anty jannarht da wata wai jawaheer ba. "Yauwa my son tashi ka tafi Allah yayi maka albarka kaji.." cewar daddy . "Ameen daddyna.."hammad yace yna mikewa tsaye daddy yace "Pls karkaje hannu bb komi kase mata wani abu kaji.." ya Ciro kudi aljihu ya mika mishi Yan dubu dubu bandir daya. Kin amsa yy yace "inada kudi aljihuna daddy ngd Allah ya kara lafiya.." "Ameen my only son.." cewar daddy. Daddy yy masa byanin gidan da alhaji iburahim din ya mallaka mishi se ynzuma yake samun labari. Address din gidan daddy ya bashi yy masa godiya sannan yce insha allshu ze Kira daddynshi na Abuja yy mass godiya. Sallama sukayi hammad ya baro bngaren ya nufa bngarenshi. Gaskia dabadan daddyba da babu inda zeje. (Shawara gareku iyaye yaran yanzu tsiya batayi musu. Inkikayiwa yaro natsiha zakiga yafi shigarshi, Amma knga kikazo da fada fada sam zakiga zezo baya shakkarki, tin yna tsoronkima ze denaji, wani Danma in kina hargagin ze mayr dake mahaukaciya. Be daukar komi. Pls murinka natsiha sannan mu hada da adduarh. Iyaye ku sani daga rnr dakika haihu daya biyu wallahi babuke babu bacci. Bacci kuma ya kare miki musammanma in macece, ai knyi bye bye da kwamciyr hnkli , sekin rinka tashi kina sallolin dare da adduarh kina nema musu tsari da Al"ummar musulmaima baki daya, Allah ya tsiryemu ameen) Bega mommah ba a falon rnshi a bace ya Isa ya dauko car key dinshi bema dauki wasu kyaba ya fito falon hannunshi rikeda key. Mommah yagani zaune a falon yace "mommah seda safe.." "Hmmm dyake ubanka yy mka mgna shine zakaje kou..Wlhy kabi duniya a hnkli hammad..saura kuma ka tsaya wani guri.." Juyawa yy yabar falon. Gun packing ya nufa yashiga motrshi yy mata key yabar gidan. Badan yasoba inya tuna gun jawaheer zeje dukse yji rnshi ya baci. Taraba suya ya nufa yase kaji guda biyu da drinks dade kyn tande tande da lashe lashe, Yana gma siyayyar yashiga motar ya nufi hnyr gidannashi. Hon yy Getman ya bude mishi ya shigo yy packing, fitowa yy hannunshi rikeda ledojin. rnnan nashi hade kmr hadari.yadda kasan be taba dariyaba. Ma aikatan gidan suka shiga gaidashi.amsawa yy ciki ciki ciki bakin ciki fal rnshi zezo gun makiyiyarshi. Leda daya ya bawa ma',aikatan Nan suka shiga godiya batare dya sauraresuba ya nufo hnyr dyake tunanin nanne hnyr shiga falon gidan. Babu kou sallama ya turo kofa ya sako kai. Tin kafin ya kraso mommah ta kirata ta snr da ita zuwannashi. Nan ta tashi tyi wanka ta fesa kou inada mgnin da boka ya basu. Zaune take a kn kujerar 3sttr taci wanka tasha wando gajere da rigar dakou cibiya bata rufeba ana kallon ruguza ruguzan nonuwanta.. Kallo dya yy mata ya dauke kai se yjima kyama take bashi kmr zeyi amai. Mikewa tsaye tayi tana wani rangaji tace "sannu da zuwa my husband.." Krsawa yy yazauna a kn kujera 2sttr. Ya daka mata tsawa "Ke inkika kara cemin my love sena kusan karyaki.." Nan da Nan jikinta yy sanyi.. Mika mata ledar daya shigo dashi yy cikeda murna ta amsa tunaninta shine yayi gamon knshi yasiyo Mata. yace "Inji daddy yce a kawo miki.." Binshi kawai tayi da ido a zuciya tace "ka gama iskncinka zaka shigo hannu be.." Juyawa tayi tana juya duwawunta dake a shafe da niyar ta nufa kiching ta duba girkin datasa akeyi masa. "keeee...!" Ya kirata cikin daka tsawa. Juyowa tayi cike da Jin haushin wannan banzan sunan dayake kirnta dashi wani wai ke..." "Bazaki dawo bne.." Dawowa tayi ta tsaya kusa dashi. Kare mata kallo yashigayi yna yatsina fuska yace. "Halan bakida kayane..." [10/30, 3:48 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..51, Book din nan na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. Hammad ya dage kafada yace ",oho nide shima innaga ze bani whla zanje ne kawai in daukkota daga gidansu..ai ynzu nikeda power a hannuna..kawai inbndama an maidani wani baho za a daura aure a ki kawota gidan mijinta tou auren me akayi kenan..wallahi ni ba wawa bane daza ayita rainamin hnkli ana garani kawai Dan anga Ina sonta..", Anwar na jinshi yanata mita har suka isa gidan packing sukayi suka fito direct office dinshi suka nufa, yna zaune yna Yan tunani tunani kan yadda ze bullowa lamarin. Suka shigo office din. Har qasa suka tsugunna suka gaidashi amsawa yy fuska sake. Domin ya ganesu. Zaunawa sukayi a kasan carpet din office din. dagani ksn da mgna a bakinsu. "sannunku yara yakuke ya iyayennaku.." cewar abih. "Alhmdllh.." suka amsa a tare. Nan sukayi jungum jungum kmr wadanda akayima mutuwa musammanma hammad.yadda kasan salihin gaske. Abih yace "meke tafe daku Yara.." Hammad yy carab dmn jira ykeyi yasamu dmr mgna yace "Damande a kn mgnr tarewar ne..abih shine nji shiru..kuma daddy yazo ance ba ynzuba se Nan da 2month..shine gaskia Nan da wata biyunne nke ganin kmr yayi yawa ..Allah yasani zan iya shiga wani hali..matatade inasonta insha allahu zan riketa tsakanina da allah..tinda wallahi billahillazi inasonta." Yy mgnr kmr wani zautacce. Abih ya zuba masa ido dmn daganin yaron yasan ze aikata abinda yafi hakan. "Tou yaro karka damu kaji kou ka kwantrda hnklinka ai kamayi hakuri..insha allahu zamuyi mgna da mahaifinka..zkji komi ta bakinshi.." Hammad yace "Ai ba komima se in dawo..kou zuwa anjimane.." Anwar ya Dan bugeshi da in system.dagowa Hammad yy ya gallah masa harara. Kna ya maida fuskarshi kasa. Abih de mamaki kmr ze kasheshi. Yace "tou..tou..bb dmwa kaje ka dawo Nan da 1 week insha allahu..semu tsaida rnr tarewar." Cikin sanyin jiki yace "tou..bawai naki bane ..amma senaga kmr yy nisa gaskia ni a nawa tunaninma yau ai yayi..gaskia de dukna matsu ne." Ai kunya kmr zata kashe anwar. Shiknshi abih din kunyar ta rufeshi, "kaje ka dawo nan da 4 days ai yayi kou.." "Tou abih ammande daso samune zuwa gobede shima a daddafe zankai goben..a temakeni a ceci rayuwata na jima ina tsare mutumcina koudan gudun kar in lalace.." baki sake abih yake kallonshi yace "Eh hkne kuma dannan ka kuauta..bb dmwa amma ai naji ance knada wata matar kou.." Yace "Eh.. amma nide itadin nafi bukatar gaskia ..." Oh duniya tazo karshe abih yace a zuciya Amma a fili. Katseshi yy dacewa "Tashi ku tafi ku dawo goben..Allah ya kaimu" yy hknne Dan yga in zncen yy nisa abun bazeyi kyauba. Mikewa sukayi a tare anwar kmr ze shige kasa sukayi masa sallama suka baro office din ido ya bisu dashi a zuciya yace "gaskia dole insan abunyi kalli yaro ido a tsaye..in bata tareba ai Nan gaba bnsan wani salo zezomin dashiba..." wyrshice tyi ringing ya duba yga sunan alhaji zubairu dagawa yayi..dga dyn bngaren daddy yace "brkde alhaji.." abbih yace "barkanmude..kaje gida lafi kou.." "Lafia lau Alhmdllh..Dannaku Nan yazo kou..?" Abih yace ",eh ynzuma suka fita.." Daddy yace "ai ce Masa nyi se Nan da 2, month Ni nagajine duk yabi ya addabeni wlhy..Yayi maka rashin ta idon nashi kou.." Abih yy yar dariya yace "kasan yaran yanzu ba kmr mu na daba su a fili suke fadin komi dasukeji bkm ai.." Daddy yace "Musamman ma shi dannaku.yaufa tin gari beyi haskeba yazo gidana ashema yaje gun mahaifinshi yace yazo guna...kwata kwata bedata ido." Abih yace "Bkm yarintace wata rana ze dena..ai bb dmwa dasaukima shi nashi tinda matarshice ta Sunnah." cewar abih da hk sukayi sallahmah. Suna fitowa harabar gidan Anwar ya juyo ya kalleshi yace "sheeeeetttttt ! Wlhy bakada kirki danasan hk zakayi bazan rakokaba ..kwata kwata bakada kunya..rashin kunyar tkama har a gaban sirikai." hammad yace "Uban meye nayi.." "Mtwsss Ni kk tambaya me kayi... Kai iskncinnaka bka bar uban kowaba...gaskia da gyara a lamarinka" Krsawa sukayi suka shiga car hammad yace "inba na nuna mishi ainihin wayeniba Allah baze matsaba ya bani matataba kawai kowa ya huta..inya bni abata ai duk mgnr ta Kare.." Anwar ya saki baki yna kallonshi yace "Kai..! Bkyiba wlhy bani kara rakoka gaskia..bkajiba kaine bke mgnr Amma hi nkeyi kmr zan shige kasa Dan kunya.." "Mtwsss Kai kasan wata wai kunya.. naji din..kada Allah yasa ka rakoni din inda inada kafa da hannaye ai alhmdulillahi.." "Hk zakace.. already ba laifinka bne lefinane.."cewar Anwar yyn dayakewa motar key sukabar gidan. Hammad yace "Au Ashe kaine blood sowie..ynzude kaini gidansu anty jannarht." Anwar yace "Rike sowienka malam.. wallahi bazan kaikaba sede in tsaya ka sauka a car dinnan kahau napep kaje.." Hammad ya marairaice yace "Habade blood kaifa nawane iya wiya ana tare .." Anwar yayi murmushi yace "Shege karuwa me ladabin kunama..wlhy kou zaka kwanta bazan je gidanba sede in saukeka kahau napep" "A Coronan Nan zakace in hau napep.." cewar hammad Anwar yace "Au Allah se ynzu ka tuna da corona da daka gma yawon soyayya kainefa har hayi a napep kainan wai Romeo kou uban yn soyayya." Hammad yy tsuki yace "dallah Ni dena hadani da wannan katon arnen nifa soyayyar raya sunnah nakeyi bawai soyayyar isknciba..ai kou kafata be kamoba inde a fagen soyayyar anty jannarht ne.ka kirani da uban dakin Romeo." Anwar ya kwashe da dariya yace "Toufah sannun uban Romeo..dasafe kmr wani mahaukaci Amma ynzu baki ya bude..anci mgnr tarewar anty jannarht." Murmushi hammad yy yce "Ai kwanan nanma zanyi babbar haukan ade hana ni mata ta aga jarabar duniya..dukse na addabi kowa yaseens." Anwar yace "sede ka addabi Wanda zaka iya nikam nafi karfinka..sesu daddy dasuke bi ta kn iskncinka.." ya krashe mgnr yna kwashewa da duriya. "Hmmm bakaga isknciba adeyi 2 days ba a bani itaba wlhy time dinne za a ga isknci na gidi.." cewar hammad. Anwar yace ,"Wa'izubillahi..zaka aikata abinda yafi hkn. .." hammad yace "kaida kasan komi..Wai bazaka kaini gun anty bane" cewar hammad. "Dallah bnza karkaje ynzu ..pls ka daga Mata leg..tinda kaga knata cuku cukun yadda za ayiba ta tare kyi hkri Dan allah ka bari ta taredin kwana nawane.." cewar anwar. Da kyar de yasamu ya lallabashi ya yarda Amma Ada yace fir shi begane wannan yarenba. Suna tafe suna yar hira har suka karasa gidan. Rnr hammad se 9:pm ya baro gidan ya nufo gidanshi shima seda mommy taxo tyi Masa mgna. Kna ya tafi. Yna shigowa gidan ya gnta a falon Domin bata tashiba tin tini dmnde ita ba sallah takeyiba. Abincinma Nan aka kawo mata taci akazo aka kwashe kwanonin. Kallo dya yy mta ya dauke knshi ya nufa bedroom dinshi. Direct toilet ya shiga Dan yin wanka Domin yasamu jikinshi yayi masa dadih. Ganin ya wuceta kou kallo beyi mataba se yji bb ddh Amma abinda kakeso batayi zuciyaba ta mike ta nufo kofar dakinshi zata murda murfin kofar dakin kawai taji gabanta ya ynke ya fadi tunawa da tayi da worning din da yayi mata Amma ta basar tasako Kai Cikin dakin. Bata gnshiba Amma taji karar ruwa a toilet din alamar yna wanka. Zaunawa tyi gefen gadon tna jiran fitowarshi. Fitowa yy towel daure da kugunshi da dya a knshi yna goge sumar knshi. Kawai meze gani jawaheer zaune gefen gadonshi ta zubo masa ido cikeda shaawa take kallonshi Suma duk ta kwanta luf a saman kirjinshi. Dan fito da harshenta tayi ta latsa lefenta na kasa.cikeda fllngs dinshi. tabbas duk macen dataga hammad a wannan ynayin inhar tnada cikakkiyar lafiya setaji sha'awarta ta motsa. Ballan tana su jawaheer gindi Ya goge da gurzar jijiyar maza, tini taji jikinta ya amsa Kuri tayi masa da ido har batamason kyaftawa. Tsawa ya daka mata ganin se kallon takeyi kmr wata mayyah yace "Keeee! Kallon na uban meye mayya Dena kallona karki cinyeni.." Dan dauke idonta tyi daga kanshi Amma ba hkn tasoba. "Tashi tsaye...!" Ya furta fuska bb alamar wasa. Mikewa tayi tsaye tna Dan murguda Baki. Amma Bata Bari ya ganiba. "Kunnen Kashi gareki kou..bkisan meke miki ciwo ba kou.brain dinki na kifine dmn nasan wannan.. jiya banace karki kara shigomin dakiba Amma bakijiba ..ynzu inda ace na fito babu kayafa hk zaki ganinmin Al"aura ki cuceni ko.." "Meye a ciki Naga aikai mijina ne..Danna gani ai ba komi bane..tinda halak ne."cewar jawaheer cikeda tsiwa. "Keeeeee...!natsu kou in galla miki mari..inkika kra cemin mijinki se kin rainawa Aya zakinta..knga worning nake krayi Miki kafin in dau mataki..knsan ance akan jaddada martani before kai duka kou...tou tin wuri ki tsaya inda Allah ya barki abincine da kudi yasa kika aureni in bb dya daga cikinsu kiyimin mgna xa a baki..get out of my room krmr Yar iska.!" Marairaicewa tyi tace "Haba yah hammad..nifa son..." "Zaki fitarmin daga room kou sena kraso Nan na ballaki .." yy mgnr yna nufota da gudu ta juya tabar dakin. "Dakin tsaya Karamar mara kunya kawai..kaga yarinya kmr mayya daga ganina harta fara lashe baki..Kai dgni kasan an riga an saba da ganin maza iri iri." Ya dawo ya sauya kya zuwa na barci ya zauna a gefen gadon ya dauko alqur',ani me girma, ya fara maraji'arh. Cikin harshen hafsu. A natse yke krtun Yna bama kou wanni harafi haqiqanin haqqinsa. Kai dajin krtun kasan na kwararrune. Hammad mnya ga sani ga shagala. Seda ya shafi 2 awas yna maraji'arh kna yayi adduarh ya shafa ya mayarda al'qur'anin mazauninsa kna ya dawo ya kwanta yna tunaninta. Wyrshi ya dauko ya danna Mata kira dai dai 12;am Kiran ya shigo wayrta lokacin ta fara bacci a firgice ta tashi Dan wayar Bata silent ta mnta bata sata a silent dinbama baccin ya kwaceta.. Dgawa tyi batare dataga waye me kiranba ta kara wayr a kunne Cikin bacci tce "hellow.." Kmr a mafarki yaga ta dauka tsurawa wyr ido yy kna ya kara a kunne.. muryartace ta doki dodon kunnemshi..runtse ido yy ynajin muryar tata nayi masa yawo kmr busar sarewa, shiru yy batare dyace komiba danjin kou zata kra mgna, kara cewa "hellow..'' tyi Amma taji shiru Dan hkn kashe wayr tayi Gabaki dya ta jefar da wayr gefe dya ta koma ta kwanta taci gabada baccinta. Jin ta katse wyr yasashi bin wyr da kallo ya kara kira yaji a kashe murmushi yy yace "Wayyo anty kenan.. insha allahu kema sekin soni..." Ya krashe mgnr still yna murmushi kmr yna gabanta. Se 2:am yasamu bacci ya kwasheshi yauma cikeda mafarkanta kmr jiya wata mata bakarnan tna neman rabasu...hk ya tashima rnr a firgice ya fara nafilfili seda yy sllrh asubahi yauma kmr jiya da kayan bacci ya shiga motrshi yajata yabar gidan direct gidan marayun ya nufa. Kouda ya isa kofar office dinma a rufe. Masu gadi suka gaya Masa se 7:am yake fitowa, zaunawa yy bakin office din ya rafka uban tagumi yana jiran fitowarshi. Gaskia mafarki yau yafi gigitashi fiye dana jiaya shiyasa yau za a yita ta kare kawai. Domin yanada tabbacin wani al'amarine Allah ke nuna masa a mafarkin. Kafin ya faru dashi Allah ke bayyana masa. Manage. Allah yasa mu hadu lafiya zuwa dare. [10/30, 3:48 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..50 Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. Hon yayi a kofar get din gidan, da gudu getman ya wankale masa get ya danno hancin motar Cikin gidan, packing yy a packing space, ya fito daga motar kallo dya zkyi masa ka gane a hargitse yake, gaisuwa maaikatan gidan suka shiga jero masa amma kou gaisuwar mutum daya be samu dmr amsawaba direct part din daddy ya nufa da sallahma ya tura kofar ya shiga, tinda yadawo daga masallacin sallarh asubahi yabar kofar a bude. Zaune yke a falo hannunshi rikeda al'qur'ani me girma, krasaw yy ya zauna a kasa yna sauraren kira"ar mahaifinnashi Cikin harshen warash. Bkramin dadih kira'arh takeyi masaba nan yaji natsuwar dya rasa ta fara dawowa jikinshi. Ynakai smili ya shafa adduarh ya ajiye al'qur'anin a gefen guda, kna ya dago knshi ya saukesu a kn dannashi. Cikin Yan dakiku ya gano dannashi yna cikin damuwa.musammanma dya kalli suturar dake jikinshi. "Daddy gud morning.." cewar hammad Cikin snyin murya. "lafia lau son.ya amarcin.." cewar daddy . Shiru yy batare dyace uffanba. Daddy yacigaba dacewa ,"My son lafia de kou..nasande da matsala tinda nagnka tin gari begama haskeba...gyamin meye" Kasa yy da knshi yace "A ba lafia bade daddy.." Daddy yace "okay inajinka meke faruwa.." Kasa yy da knshi yace "Daddy a kn mgnr matata ne.." Daddy yace "wacce ciki.." Hammad yace "Anty jannarht.." Daddy yace "tou tou..inajinka wani abunne ya sameta." Yace "nop..dmnde mgnr tarewartane naji shiru nikuma gaskia inason matata ta tare..tinda an jimada aurennamu." Daddy yy murmushi yace "son kenan..tou aini bnda hurumi a wannan fannin..dayan daddynka zaka samu da mgnr." Hammad yace ", tou.." "Wani gida zaku zauna da ita." Cewar daddy "Gidan dake dan mani g.r.a..." cewar hammad. ",Meyasa bazaka hadasuba gu daya.. hammad yace "bkm..kawaide nafi shaawar hkn." Daddy yace " ka hadasu gu dya mna my son kaima hnklinka zefi kwanciya kajikou..suma iyalennaka hnklinsu zefi kwanciya..sannan knsu zefi haduwa..." Cewar daddy "Okay.." hammad yace amma zuciyrshi batayi masa dadihba da shawarar daddy. Mikewa yy a sukwane yayi masa sallama yabar falon. "Ai yau komi za ayi se matata ta tare a gidana tin wani annamimin be lallababa ya guntilemana aurenmuba." Hammad dinne ke tafe yna zancen zuciya. A bngaren daddyn yaja burki, taba murfin kofar yy yajita a rufe a hnkli yashigayin nocking. Kasamcewar rnr girkin mommy ne , byn yadawo daga masallaci suna kwance a makeken bed dinsu. Suna rungumeda juna suna kissn junansu cikeda soyayya sukaji nocking, sakin bakinta yy yace "waye.." Cikin kissa irinna mnyan mata wanda sukasan darajar namiji tace "Nima bnsaniba..Amma bari in duba." Tyi mgnr tana mikewa tsaye tasa hijjb dinta ta fito falon, "waye." Tace dai dai da isowarta bamin kofar falon. Hammad yace ",nine mom. " Jin muryar hammad yasa ta krasa ta bude kofar tna mamakin meya kawoshi da sassafennan. Iso ta zubo mata, a natse tke kallonshi. "Morning Mom.." cewar hammad yna sako kai cikin falon. Kare masa kallo tashigayi da kyn bacci tabbas bb lafia kouda lafiyar ba lauba. "Morning son..,hope kna lafiya ..ya hatsaniyar duniya..''cewar mommy. ta maida kofar ta rufe. "Alhmdulillahi.." yce yna krsawa kn kushin ya xauna. Zaunawan itama tayi tace "Masha allahu..Ade cigaba da hkri kji kou son.wta rna se lbri hk duniyar take wata rna tayi daci..wata rna tyi ddh..Amma dacinta ya wuce ddhn yawa. Ayita hkri bkjikou." Daga Mata Kai alamar tou.. Tariga ta gano daddynsu yakeson gani Dan hka Mikewa tyi tace bari in gayawa daddyn naku.." yace "yauwa mommy dmnshi nkeson gani." Murmushi tayi tace"aina karanci hkn..." Tana mgnr tabar falon. Bakaramin son mommyn ykeyiba but ita mutumce me saurin fahimta ga sanin ya kmata dukda btyi bokoba Amma tafi wada wadda tayj bokon sanin hannunta. Ba jimawa daddyn ya fito shikadai sanye ykeda da jallabiya Ash colours. Krsowa yy yazauna hadi da zubawa dannashi ido yace "Son lafia de kou..ya angwanci jiya daddynka yacemin a gidan amarya ka kwana..Allah ya bada haqurin zama..", Zamowa yy daga kn kujerar yace "gud morning daddy.." Cikedaso da kaunah ya amsa"Kana lafia kou..my love...Yaya akayine kuma yau da kyn bacci..kou duk amarcinne." Sosa keya yy yace "damande daddy a kn mgnr anty jannarht ne nga har yanzu ba ayimin mgnr tarewartaba shine nace bari inzo inyi mka mgnar tarewar kou zata tare yau.." Kasa kunne daddy yy ynajinshi haryakai karshe yace "tou son yau kuma ..Amma kna ganin ita amaryar taka kayi mata adalci..nga jiane ka kwana a gidanta Amma yau zakace knada bktr dyar matarka ta tare yauma base gobe ba." Cewar daddy. "Bkm daddy..Ni nafi son ta tarene dawuri dan Allah kada azo a raba mna aurenmu tin bata tareba..kga yansa ido sunyi yawa." Murmushi daddy yy yce "Bansan waka gadoba son Sam Kai baka data ido kou.." Kasa yy da knshi kmr bashi ya gama zayyano zanceba yanzunnan. Daddy ya girgiza Kai yace "shine kyi wannan sammakon son kabi a hnklifa kada son yarinyarnan ya haukataka..koudayakemai ynzu bola ya rage ka fara bi..Allah ma ya kyauta." ",Uhm dmn bolar nafara bi kou nasamu sassauci.." hammad yace a zuciya. Daddy yacigaba dacewa "tou shikenan .. kaje gidanka ka kwantrda hnklinka kaji kou my son.." "Tou daddy nagode.." cewar hammad Yana mikewa tsaye sukayi sallamah da daddy haryakai bakin kofar falon ya dawo yace ,"Daddy yanzu se Yaushe kenan..zata taredin" Daddy yace "Insha allahu zuwa gobe zansameshi.." Cikin hanzari yace "dade so samune daddy da yau kaje pls.." Daddy yace "Tou son znje yau din tinda hkn kso.nide burina ka kwantrda hnklinka don allah.." dai dai mommy ta fito daga bedroom din hannunta rikeda wayrshi daketa ringing ta mika mishi cikin ladabi. Amsar wayr yy yga me kirannashi line busy yasa mishi kna ya dawo da hnklinshi kn hammad yace "Shikenan son ka tafi kaji kou zan kiraka..take care." Daga mishi kai yy hadi dayi Masa godiya yayima mommyma godiya yabar falon. Ido suka bishi dashi daddy yace "zulaikha Allah nefa ya temakemu yaronnan. Yasamu yarinyarnan ai inajin dabe sametaba da ynzu yna nan ynabin bola." Zaunawa mommy tyi kusa da daddyn tace "Gaskia Kam..halan yanzuma mgnrtace ya kawoshi." Daddy yace "Inba mgnrtaba meze kawoshi da sassafennan..Wai ynason ta tarene." Mommy tace "eh gaskia ya kmata yamayi hkri gaskia..ksan zuciya da abinda takeso se a hnkli.." Daddy yace "hkne ..Amma knsan matsalar daga ummihn yarinyarne da kmr wiya ta bari ta tare Nan kusa ballan tanama anzo an kuma lefi ynzu an karya mata diya..Aiko knga sede adduarh lmrin." Mommytace "hkne..ai bazamu gajida adduarh ba..Allah ya shiga lmrin" Daddy yace "ameen my baby..", Murmushi tyi tace ,"kaide bka girma byn knada jikoki ya isa ace ka rage wasu abubuwanfa." Shafar kuncinta yy yce "Ai soyayya bata sufa sede masoyan su tsufa.." murmushi tayi cikedason mijinta. Yna fitowa bngaren Anwar ya nufa. Kofarshi a rufe nanma bugu ya rinkayi. Shikam Anwar din tinda yy slleh asubahi ya kwanta , bacci yakeyi me ddh , yji ana bugun kofar, adade ya basar. Amma Jin bugun yy yawa yasashi tasowa ya fito falon yna tmbyr Waye. Hammad yace "yayankane.." Krsawa yy ya bude Masa kofar yace "a gidan uban waye kazama yayana.." yymgnr yna kare Masa kallo. Shigowa yy Cikin falon Yana fadin "Ai nyi aure ynzu nima nashiga sahun mnyan mutane..kagakou nafi karfin bredi sede tsire." Anwar ya dawo ya zauna shima a falon idanuwanshi cikeda bacci yace "ka fara cin gindine..." Hammad yace "aini bnga gindin dazancine ynzu.." Anwar yace "Af har ynzu ana daya kenan.. uban meye ya kawowa gidan mutane da sassafennan da kyn bacci kuma." "Kaide bari..yaufa na balle name rikouni.. Nifa gaskia kawai so nakeyi iyalina ta tare a gidana kou naji sanyi..", cewar hammad. Anwar yace "Aini nasani wlhy jikina ya bani inba mgnr anty jannarht ba tou kazone ka addabeni kace dole se munje gidansu anty jannarht.." Hammad yace "kwarai kuwa..Kai nifa bngane ko wani yare a Yanzu hk inhrba mgnr anty jannarht bne.." Anwar yace "Na dade da sananin hkn..nifa dana gnka da kyn bacci nanma se dyr zuciyata ta bani kou dadin gindine ya rudaka.." "Mtwssss dallah can..Kai dande Kaine da tini na jima da dura mka asha Riya..dallah Ni bani tea insha in kwanta inyi bacci..Ni bta gindin nkeba." cewar hammad Anwar yace "tab..kna mijin aure da iyalinka..kazonan kace in bka tea kasha sannan ka kwantamin a daki kyi bacci sangamemen kato dakai.." Mikewa hammad yy yace "can zakaga sangamemen kato.." yna fadin ya nufa kishing ya Hado tea ya dawo hannunshi rikeda cup ya zauna yasha tea dinshi Anwar na kwance kn 3sttr. Yasha ya koshi yabar cup din Nan a falon ya nufa bedroom . Mikewa Anwar yy ya biyoshi yna fadin "tsakaninka da Allah bacci xakayimin a daki.." Dai dai hammad ya kwanta a kn gadon yace "kake fadi a tsaye.." Krasawa yy ya kwanta shima yana fadin "koudayake ai Kai kadai Allah ze rubutawa zunubi ni bndani.." yayi mgnr yna juya masa bya. Hammad yace "kanka akeji.." bnza dashi Anwar yy ba jimawa dukkaninsu bacci me nauyi ya daukesu. Jawaheer Kam dmn Bata tashi da wuri se 12:pm ta tashi tayi wanka tasa riga da wando na jiya ba kmr na yauba yaude da dama za ace. Saukowa tayi kasan tana takun kasaita. An hada mada dining da kyn brkfst direct dining din ta nufa tanason sanin a wani hali ya kwana Amma batada ikon hkn. Brkfst tayi da abinci kala kala sunkai kusan kala goma. Danma tanada dancin abinci. Byn ta gma masu aiki suka shiga aikin kwashe kyn data babbata suka Kara gyara gun. Ita Kam tini ta dawo kn kujerar falon ta hakimce tna jiran fitowar gogan. Tana Nan zaune harta gji da zaman ta koma kn 3sttr ta kwanta tyi bacci ta tashi wajajen 3:am babu mutum bb dalilinshi. Yanke shawarar shiga dakin tayi kawai koma mezeyi mata sede yayi, tna shiga dakin taga wayam bayanan, kasa kunne tayi bathroom kou zata ji karar ruwa don a tunaninta kou yna wankane, Amma taji shiru bude kofar tayi nanma taga bb kowa. Fitowa tyi falon tahau kwalawa lantai me aiki kira, da gudu ta karaso ta tsugunna dukda yawan shekarunta,. "Gani Ranki ya dade.." tana wani Isa tace "kou knga fitar mijina.." A zuciyrta tace "kaga sakarya bama kisan fitar tashiba.." Amma a fili tace "eh ai tin asubah ma ya fita ranki shi dade... " "Asubah kuma.." tace cikeda mamakin meye ya fitr dashi da asubah. "Eh hajiya." Cewar yar dattijuwar matar. "Okay..zaki iya tafiya.." tce a takaice. Krsawa tayi ta zauna tana tsinewa jannarht Dan tasan kilan itace ta kirashi da asubshin fari shi kuma ya fita saboda ya nunawa duniya cewar itaba komi bace. Takaicine ya rufeta. Da bakin ciki. Kusan a tare suka tashi dashi da anwar. Hammad ne ya fara yin wanka ya fito ya shirya cikin kanaNan kynshi dke Nan dakin Anwar din. Shima anwardin wnka yy ya shiya cikin kna Nan kya. Dai dai 1:pm anata kiraye kirayen sallah. Direct masallaci suka nufa byn sun dawo hammad ya zauna ya fara kiran daddyn a waya. Amma yaki dagawa. Daddy na kallon kirannashi Amma yaki picking yna office dinshi se Misalin 2: pm kna yja motrshi ya nufa gidan marayun, packing yy ya fitou Kai tsaye office din abih ya nufa. Gaisawa sukayi a mutumce daddy yace "Kyi hkri nasan kagaji da gnin kafafuwana a office dinka.." Murmushi abih yy yce "Hbade abinda an riga an hada zuriarh ai kuma anyama dya" Daddy yce "hkne Kam..Daman kn mgnr tarewar jannarht dinne nace kou kun tsayarda mgna..yaronne ya matsa dayawa." Murmushi abih yy yce "Tom bade mu tsayrda mgnr tarewanba Amma znsamu ita rukayyah se muyi mgna insha allahu ka saurareni Nan da wasu yan kwanaki." "Tou bkm alhaji ngde Allah ya kra girma.." hira suka dan taba kna ya mike yabar office dinnashi byn abih ya rakoshi har bakin motar kna yaja motar yabar gidan. Komawa ciki abih yy zuciyrshi fal tunani tunani besan ta yayane ze fara tinkarar rukayyah da wannan mgnrba byn ga inda suka tsaya shida ita ynzu hkma yau ta kirashi kusan sau biyar Amma be dagaba but besan mezece mataba. Har lokacin hammad nata kirn daddyn a waya. Daddy ngni yaki pcking ya barine yaje gida kna ya kirashi. Hammad Kam yaje duba daddy yafi sau goma Amma yaga be dawoba. Anwar de na kallonshi yna ziryar ya bawa bnza ajiyrshi Seda daddy ya dawo gidan mommy ta bashi abinci yaci ya koshi. Be taso daga dining ba hammad ya shigo falon da sallamarh. Daddy ya kalleshi yace "wannan kira hk sekace na sace matar taka munbar garinnan.." Mommy tayi murmushi tace "ba mgnr hk dolene ya kira ai sir dan yaji Mike gudana." Karasa yy yazauna a kn kujerar dining yace "Am sorry daddy..inaso nede inji yadda kukayi shiyasa.." Daddy yace "Sorry for what..ai bnce lefi kayiba.." "Yauwa daddy tnks..ya kukayi.." cewar hammad da duk yabi ya kagu. Daddy yace "sunce bazasu baka matarba se nan da 2 month.." cewar daddy. A razane ya mike yace "habade..!, Nida matata..,!! daddy aure tin tini Amma har yanzu bata tareba..kou ganintafah bnsamunyi yadda nakeso.." Baki sake suke kallonshi.. musammanma daddy mommy tace "calm down son..kamayi hkrin wancan kwanakin ballan tana wadannan kwanakin..kwanan Nan nefa..kyi hkri.." "Tou mom..", yace kna ya juya ya fice fit daga falon. Zuciyrshi a dakule saboda bacin rai bema ganin hnya. Direct part din Anwar yace yace zoka rakani.. A yadda Anwar ya gnshi bb alamar wasa a tare dashi Dan hk ya taso tare suka fito compound din gidan. Hammad ya mika ma Anwar car key , amsa yayi suka shiga motar Anwar yy Mata key sukabar gidan. Dan satar kallonshi yy yga dukya susuce yace "meya faru..and Ina zamuje" Hammad yace "gidansu anty jannarht wlhy yau sena dauki matata.." Anwar yace "daddy ne ya gaya maka hakan.." Hammad yace "Yeah Wai se nan da 2 month..Kai kajifa kmr su sukeda iko ai ynzu power na hannuna..kawai kwara in daukkota da kaina.." Anwar yace "Bashine solution ba..kasan halin anty jannarht be zama lalle bama mu gnta..kuma abinda lalama be bayarba rashinshi baze bayarba." Cikeda damuwa hammad yace "I know..bazaki gne me nke fuskantaba..wlhy in bata tareba za a rabamune da ita kwara kou ta yayane kawai ingnta a gidana.." Anwar yace "Adebi ta a hnkli yafi..yamzu why North muje gun shi mahaifinnata tinda nga ynada saukin Kai kou.." [10/30, 3:48 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..52 Book din nan na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. Nan yayita zama har rana ta fara bayyana, Sam kou a jikinsa. abih Kam be iso office dinba see 7:30pm yna zuwa yaci kro da hammad, yna ganinshi ya mike tsaye ya amsa jakar hannunshi a tare suka krasa shiga office din gaisheshi hammad yy . Ya amsa cikeda mamaki yake kallon hammad din "A Nan ka kwana ne.." abih ya tambayeshi yna zama a kn seat dinshi. Shima hammad din zaunawa yy yna a kn kujerar dake facing dinshi yace "A'arh Amma tinda nayi sallarh asubahi nazo .." Abih yace "Ikon allah..Lafia de kou." a zuciya yace "Ai babu lafia babu matata.." Amma a fili yace "Daman kn mgnr Nan ne nace kou kunyi mgnr shine nashama Ina zuwa za ace mu tafi.." Kuri abih yy masa besan hk yaron yayi haukaba a knta se yau yke gnin zahiri. "bnsamu dmr zuwa gidanba ammande karka damu ka kwantrda hnklinka daganin idanuwankama bka samu bacciba sosai ka tashi kaje gida kaci abinci ka kwanta yadda mukayi zan kira daddynka in sanrdashi inyaso seya gya mka." Hammad yace "bkm se in kra dawowama zuwa yaushene zanzo din .." Abih yace "anjima insha allahu .." Hammad yace "in babu damuwa se in zauna Nan zuwa anjiman.." Abih yace "Dade kje gida ka huta insha allahu aini nyi mka alqawarin hkn." Cikin sanyin murya yace "Dan Allah ka temakamin wlhy Ina Cikin damuwane shiyasa na matsa Kan ta tare din, kullum Cikin muggan mafarkai nake kn wata mata tanason ta rabamu.. Ni kuma gaskia rabuwa da ita daidai yake da rabuwa da rayuwata." Jim abih yy yna nazarin klmnshi, "tou kuma kna adduarh kou..? "Eh inayi sosai jiyama seda nayi krtu sannan na kwanta Amma still seda nyi mafarkin..se nkeji a jikina kmr wani abu ze faru in bata tare dinba koude yayane ykmata muna tare insha allahu Komi zezo da sauki." Abih yace "kwarai kuwa..Amma ita mahaifiyr taka ta yarda da tarewar." Hammad yace "Aini inason matata kuma tsakaninta da mommah kowa yanada haqqi a kaina ita mata tace ita kuma mahaifiyatace kga daya beda hurumin ya hanani zama da daya...tinda raya sunna zamuyi." Bkramin burgeshi hammad yyba Ashe ynada hnkli. "shikenan badamuwa ka koma gida kajikou ka dawo da daddare.." Hammad yace "tou nagode Allah ya kra girma..amande daso samune kou yanzuma." Abih yce "karka damu kaji kou..kje ka dawo zuwa dare insha allahu ." Hammad yace "tou karfe nawa?" Abih yace "9:pm bi izinillahi.." "Tou.." yCe hadi da mikewa yabar office din a sukwane. Ido abih yabishi dashi a zuciya yace "Allah kenan..hmmm akwai wani sirri da Allah kadai yabarwa knshi sani a tsakankanin auren yaronnan da jannarht...wanda yake cikeda zazzafar kaunarh da Allah ya daurawa shi yaron. Tabbas akwai lauje cikin Nadi." Jim abih yy kna yace "tou allah yasa muji alkhairi.." ya fada a bayyane kna ya fara aikinshi cikin natsuwa. Direct gidanshi ya koma yna shiga falon yga masu aiki sunata aikace aikacen gidan , gaisheshi suka shigayi yna amsawa ne kawai amma hnklinshi bya knsu. Bedroom dinshi ya shiga yaga an gyare masashi, yasan aikin masu aikine, inda so samunshine gaskia byason me aiki na shigo masa bedroom,. bathroom ya nufa wanka yy ya fito yasa knanan kya mrsa nauyi kaya. Fitowa yy ya nufa kiching ya Hado tea da knshi masu aikin nata mammatsawa harya gma yabar kiching din ya nufo bedroom dinshi yasha tea din , kna ya koma ya kwanta ba jimawa bacci ya daukeshi me nauyi. Cikeda tunaninta yy baccin. Duk wannan hidimar da akeyi gimbiyar na can tana bacci. Batamasan fitarsaba bllntana tasan dawowarshi. A bngaren Ummih Kam Bkramin damuwarshi abih da kira Ummih keyiba dan dukta matsu yaxo ya kawo mata takardar sakin baya dagawa se yau nema yy mata text yace zezo insha allahu abubuwane sukayi masa yawa, sannan ne tadan samu sassauci ammandabeyi mata teaxt dinba da yau tayi niyar zuwa office dinshi tasameshi. Se Allah yasa yy mata teaxt din. A bngaren anty jannarht Kam kwana biyun da bataga hammad ba seta hutama, tadan fara walwala sede bakin cikinta dyane data tuna da aurenshi a knta dukse rnta ya kra baci. Da sallama ta shigo falon. Ummih da hajiyar chardi ne a falon suna hira sahura na kichng tana girki. Ta shigo da sallarmah. Ummih ta washe Baki tace "Ikon Allah yau kune a gidan daga cewa za ayi miki gyaran jiki shuru kuma." anty salaha.tace "Eh wlhy Ummih hatsaniyar nance ta hana hanklinmu kwanciya sannan ga megidnnawa yna gari se jiya ya bar kasar..Ina wuninku" tayi mgnr tana krsawa kn kushin ta zauna. Duk suka amsa da Lafia lau. Hajiyar chardi tace "Ina yaran." "Nabarosu gidanmu dyakema dagacan nake..Ina anty jannarht..nakirata a waya baya shiga." cewar anty salaha. Hajiyar chardi tace "tana sama yanzu ai tazama matar kulle." Murmushi salaha tyi tce "Meyasa Bata zuwa aiki ne Ummih.." Ummih tace "saboda bata tambaya mijintaba kngani ynzu bata karkashina." Anty salaha tace "hkne..." Dai dai sahura ta fito daga kiching ta gaisarda anty salahar amsawa tyi fuska sake tace " ki gayawa anty jannarht nazo.." Tou tace hadi da nufar upstairs din. "Hajiya am sorry bansanar dakeba zanzo yau inatama adduarh Allah yasa Baki tafiba Ashe kina nan ..zamu iya farawa yau kou.." Hajiyar chardi tace", bkm mmn ihsan..eh zamu iya farawa " "Yauwa hajiya nagode..se sakon nahnah ta bani kudin." "Bb dmwa zan hada mata seki tafar mata dashi." Cewar hajiyar chardi. Dai dai anty jannarht ta fara qowarin sakkowa daga saman upstairs din a tare suke sakkowa itada sahurar. Ido anty salaha tabita dashi sanye takeda material dinkin gown ne ya amshi surar jikinta, a gaskia anty jannar macece duk inda mace ta kai ta isa gun. Da fara',arh ta karaso tana fadin "yau munada mnyan Baki...Ina wuni." Murmushi tyi tace ",Lafia lau anty inata kiranki yaki shiga lafiya de kou.." "Lafia lau nade kashe wayrne in huta." Tyi mgnr tana karasowa tazauna gefenta. It's kuma sahura ta nufa kiching. "Okay..kina likita kina kashe waya." Murmushi kawai anty jannarht tyi tace ,"Ina my bbys..", "Suna gida zanzo gyaranne zanzo dasu su addabeni.." cewar anty salaha. "Tou meye a ciki..Ni dakin kawominsu ai.." "Tab ke su addabekin kenan..aah bnaso kina fama da knki..ya hannun." Ta karashe mgnr cikin kunya. "Hannu alhmdulillahi..ai harya kusan warkewa." Cewar anty jannarht. Hajiyar chardi tace "Ai gaskia jikinki nada kyau." Anty salaha tace "gaskia kam..kuma ance ku fararen matanan jikinku be cika kwariba." Anty jannarht tayi murmushi.. Hajiyar chardi ma murmushin tayi.. Mikewa Ummih tayi tace "an cika ki da surutu bari a kawo miki abinci." Anty salahan tace "a koshe nke ummih ruwa kawai nakeda bukatr sha." Ummih tace "okay bari a kawo miki ruwan.." Mikewa jannarht tayi tace "bari in dauko mata Ummih ki zauna." Komawa ummihn tayi ta zauna. Ita kuma ta nufa kiching din sahura na nan tanata aikace aikace janan nata biyarta, itako aiki yasha mata Kai. Hada ruwa da dinks tyi a trea da glass cup. Ta dauko janan suka fito falon janan na hannunta. Krsawa tyi ta ajiye trea din a canter table. "Sannu nagode anty ..hajiya janan Ashe kina nan." Anty jannarht ta zauna Kan kujera kusada Anty salahan tace "gatananfa uwata ta kaina.." Ummih ce ta mike tabar falon ta nufa bedroom dinta. Drinks din ta bude tasa a cup kna ta dauka takai baki ..tna kallon janan na tura ma anty jannarht hannu a cikin riga. Anty salahan tace "kina kallonta tana tura miki hannu cikin riga." Hajiyar chardi tace "haka nima nake ganin ikon Allah inta dauketa tayita tura mata hannu kuma knga mu batayi mna." Juyawa anty salaha tayi tga bb ummih a falon tace "yanzu in suka luguiguicefa.." Dariya anty jannarht tayi tace "kai mmn ihsan..dan hannun nan nata ina ya isa ya luguiguta nonon .." Anty salahan tace "Ammande gaskia ki rinka hanata . " Anty jannarht tace "ai wata rna zata dena.." Hajiyar chardi tayi carab tace "is bttr ta dena..wannan in mijinkane a misali aika bani kullum hannu a kn nono..." Anty salahan tace "wallahi kuwa musammanma in sabon shigane ba a saba ba duksede kayitajin zafi shi namiji kuwa ynajin dadinshi." Hajiyar chardi tace "aikuwade.." da hk suka mike suka nufa daki dan a farayin gyaran jikin. Abunda ya bawa anty jannarht mamaki shine yadda anty salahan ta cire kynta batare da ansha wahalaba. Nan aka fara turarata ana mata gyara. A zuciya anty jannarht tace " nide nawa gyaran ya tashi a banza tinda babu wanda ze amfana dashi..maybema hk zan mutu a Virgin." Anty jannarht keta wadannan yan zantuttukan a cikin rnta. "Yauwa anty jannarht inason chein dinnan na kafa nima zan fara sawa mijina yace ynaso Nima daman inaso tin tini Amma kinsan anata campi wai yan lesbians ne ke sawa.." anty salaha ke mgnr yyinda take xaune anayi mata gyaran. Anty jannarht tace " kisa abunki wallahi ai ynzu yazama fashion, ba wani yan lasbians adone gashini ina sawa tin tini danasan kinaso dana Baki." "Aike Anty akwaison ado..Eh inaso sosai kuwa ki bani." Tace "bari in kawo miki inada saboma.." tyi mgnr tna mikewa. Anty nahnah tace " aah na kafarki nakeso.." Anty jannarht tace "ki Bari in baki sabon yamafi wannan tsada." " karki damu bani na kafarki ke sekisa sabon.." Komawa tayi ta zauna ta cire na kafarta ta bata amsa tayi tace "nagode.". "Hbde bakomi..kinaso da zoben.?" "Eh bani daya nakeso .." Anty jannarht tace ",na azirfa kouna gold.." "Bani na azirfar.." Ciro na gold din tayi ta mika mata ta amsa tace "nagode kwarai Allah ya saka da alkhairi dakin ban na azirfarma ai.." Jannarht tace " ba komi..." Hira suketayi ita kuma ana dilke mata jiki ta kasa rushi ne ya zauna hayaki na shigarta. Se wajajen 1:pm ya tashi dga baccin. Wanka yy ya dauro alwala .ya fitou ya zumbula jallabiya ya nufa masallaci. Ana idarwa ya dawo gidan . kicibus sukayi da ita a falon still tna sanyeda kana Nan Kaya. Haushine ya rufeshi ya ratseta ya wuce ya nufa bedroom dinshi zuciya fal haushinta. Waya ya dauka ya shiga kiran Anty jannar har lokacin wayrta rufe take. Komawa yy ya kwanta ynajin kmr ya jawo 9:pm din taxo da wuri. Bkramin Jin haushin abinda yakeyi mataba takeyiba ita ynzufa bkramin shaawarshi takejiba, tin jiyannan dta gnshi bb riga taga kamjinshi da ganinshi zeyi dadih dukdade bataga abunba amma tasan zeyi sweet, irinsune masu jimawa suna sex da mace ita kuma irinsu takeso, bedroom dinta ta nufa tana aikin tunani tunani ga shaawarshi ta addabeta, hk ta kwanta kn makeken gadon. ita data saba a cita kullum Amma yanzu babu maciyin tinda taxo gidan ba a citaba shiyasa takejin abubuwa sunyi mata yawa, ita da ace yna cintadin kou dukanta zeyi kullum batajin haushi inde ze ciya zata jure komi Amma ynzu babuci babu dadih kuma aise abun ykra mata doubles a zuciya. Rnr se after magrib anty salaha tabar gidan. Ta nufa gidanta da niyar gobema zatadawo. Dan gyaran 1week ne za ayi Mata. Tin 8:pm ya nufo office dinnashi. Ido abih yabishi dashi a zuciya yace ,"kaga dan anace..kwara inyi inyi in sallameka in huta." krsawa yy yazauna ya gaidashi amsawa yy fuska sake. "Harka iso.." cewar abih "Eh na iso abih .."yce cikin cikin snyin murya. "Okay ka zauna bari mu shiga mitting ynzu .." yy mgnr yna mikewa. Tau hammad yace aikou ze kwana ne a gun ya kwammace ya kwana Amma yau ba inda zeje inbada matarshiba. Ficewa abih yy daga office din ya nufa gun mitting din. Se 9:pm suka fito daga mitting din. Gefe guda ya samu yayi dealing num din Ummih. Bugu dya ta daga. Gaisawa sukayi yace "am sorry kina kirana bana dagawa dafatan knga teaxt dena kou.." Daga bngren Ummih tace "eh ngni bkm..ya ake ciki mgnr tamu." "Yauwa Ina jannatulfiddausi din take..inason ganinta yanzu taxo office dina ta sameni.." Ummih taji gbnta yadan fadi tace "tou Allah yasa lafiya.." "Lafia lau rukayyah karki damu..ki gya mata taxo yanzu." Ummih tace "tou gatanan zuwa insha allahu..." katse wayr abih yy yna fadin Allah yasa. Office dinshi ya nufa har lokacin hammad na zaune baka ko ganin alamun gajiya a tare dashi. "Sannu an fito lafia.."hammad ya tareshi da hkn. "Lafia lau dannan.." yce yna krsowa ya zauna. Shirune ya ziyrci gun na yan mintoci shide abih yna nazarin hammad dinne. Hammad ne ya kauda shirun ta hnyar cewa "Tou ..dmn.. nce ..mgnr tamu .." hammad yy mgnr cikin in Ina. Abih yy murmushi yace "karka damu kaji kadan jira kadan.." "Tou.." yace zuciya fal farin ciki. period dintane yazo Dan hk ji takeyi cikinta nadan murdawa . wanka tyi tasha mgni ta kwanta. Ummih ce ta turo kofar dakin ta shigo ..tana kwance kn makeken gadonta. snye takeda kyn bacci red h Ummih ta shigo dakin tace maza ta tashi taje gun abih yna kiranta. Nan zuciyrta ta bata kilama takardar sakinne ze bata. Hijjb dinta ta zumbula ta dauki phone dinta da car key dinta. Har compound ummun ta rakota tashiga motar taja tabar gidan komawa Ummih tyi Cikin gidan tanayi mata adduarh dawowa lafiya. bb kowa a falon kowa yana makwancnsa yau basuyi hirarba hajiyar chardi ita dmn tinda tayi Isha"I ta kwanta bacci. Haka sahurama tin 8:30 tyi nta baccin, Ummih bedroom dinta ta nufa tna adduarh Allah yasa tji alkhairi. Packing tayi a harabar gidan ta fitou yynda kou Ina da hasken lantarki, tin a harabar gidan taga motar hammad se tadanji gabanta ya fadi amma tace maybe ma irin car dinshice ba tashin bace. Ma aikatan gidan nata gaidata suna mamakin zuwannata, da daren. Amsawa tayi fuska a sake . Ta krasa office dinnashi Da sallama ta turo kofar office din Hadi da dannon Kai. Idanuwansune suka sarke cikinna juna hk kawai taji gabanta ya yanke ya fadi dta daura idonta a knshi.... [10/30, 3:48 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..56 Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. *Alhmdulillahi Allah sarkin dadih. Mungodewa Allah. Ina yima makwabciyata hadiza ta'aziyayyar yaranta data rasa a ambaliyar ruwan da muka samu a Thursday sep 24. Sis ina Baki haquri dan allah a dau dangana Allah ya mayar da alkhairi. Inayima kowa Allah ya kyauta. Real saadatu bintu abdullahi.* Da sallahma ya shigo falon idanuwanshine suka sauka a knta duk tabi ta rame kmr ba itaba yar gayu da kwalisa. Haka kawai yaji tausayinta koumade yayane ita ta hsifeshi yasan tilas ya raga mata abubuwa da dama. Krsawa yy ya tsugunna yace "mommah barkada war hkn..." Rnta a matukar bace kmr tana jira ta fara zazzaga masa masifa. "Yanzu hammad harnakai hk a gareka..ka fifita mace a kan, nida na tsugunna na kawoka duniya..ka nunawa kowa matarka kafifita a kanni..haba aikou bani na haifekaba yakamata ka ragamin wasu abubuwan dakakeyimin In ubanka yayimin yaci lilis ai inkai kyimin bazakaci lilis ba..." Cikin sanyin murya yace "Am sorry mommah..." Ai kmr ya zugata tacigabada yayyafa ruwan matsiya ta rufe idonta ruf se bala'i takeyi masa, haka y hkra da bata haqurin ya mike ya nufa bedroom biyoshi tayi tacigabada yayyafa masa ruwan jaraba. ya dauko abinda yakeso ya dauka ya hdsu a krmin akwatinsa ya fito still tana biyedashi. Har harabar gidan ta biyoshi . "Dan ubanka inde Ina numfashi seka saki tsinanniyarnan..ba ruwan gindi ta bakaba kouna dubura be seka sakena..ka bude kunnenka da kyau wlhy kajina gaya maka seka saketa Dan bura uba kawai sallamamme kawai Wanda besan darajar kansaba..dakasan darajar kanka ai bazaka aura tsohuwaba kamata wannan haihuwa daya intayi sede wata bade itaba shiyasa nakeson ka ankare ka saketa ka huta Amma bakada wayau asiri ya rufe maka ido ..allah shine zeyimin sakayya tsakanina da tsohuwar karuwarnan..." tanata jaraba haryaja motar yabar gidan. Da ace yanada yadda zeyi da halin mommah da yayi. Da ace da yadda zeyi ya canzata daya chanzata Sam halinta se a hnkli. Seda ya tsaya yase musu kifi da kaza Dade kyn snacks kna ya nufo gidan. Packing yy yafito ya dauki akwatin dayazo dashi da jakar system dinshi ya nufa cikin gidan dashi. A bedroom dinshi ya ajiye kna ya dawo ya daukko ledojin siyayyar direct bedroom dinta ya nufa yy tunanin yajishi arufe se kuma yajishi a bude murmushi yy ya krsa shiga dakin. still Tana kwance rufda ciki kn gadon ta juya face dinta gefe.. krsowa yy ya zauna Yana zubowa kafafuwata ido yasanta da sarkar kafa Amma be ganiba yanzu. Krsawa yy ya shafo kafafuwan nata zumbur ta mike zaune tana Jan numfashi. Wani irin kallo ta jefeshi dashi. Smiling yy yace "su love mnya..Ina sarkar kafarki da zobennan dakike sawa tin tini.." Cikeda haushin, taba mata kafar da yayi tace "Bansaniba.." Shagwabe face yy yace "Allah da gaske nakeyi inason abun koude knsan inasone shiyasa kika cire.." ya krshe mgnr yana zubawa kirjinta ido. Tsaf taga abinda yake kallo harara ta galla masa tace "banason iskanci.." Murmushin gefen Baki yy irin na iskncinnan yace "Danna kalli nononki aiba sha nayiba kou na tabane..?..Kuma ai a riga nagansu ba a filiba." Haushine ya rufeta sam black beda kunya mgnr banza tsaf ya iyata dukse tji kunya. "Anty kinada kyau..wlhy duk duniya bnga macen data kaiki kyauba.. kuma kinada diri nasan pussy dinki tsaf ze dauke namiji duk girmanshi...daga gani zakiyi juriya gun making love..irinkune matan da sede a gaji a barku...." Cewar hammad Da sauri ta toshe kunnuwanta bata iya Jin wannan mgnr bnzar. "Pls ka Dena irin wannan mgnr yaro karami dakai knason ka lalace.." Murmushi yy yace "Ina gaya Miki kidena cemin yaro akwai rnr nadama fah.." Harara ta gallah masa tace "tashi ka fita.." tyi mgnr tana nuna masa hanyar waje. Bin yatsun hannunta yy da ido abinda yake kauna kenan fingers dinta suna burgeshi dagani zasuyi dadih gun tsotsah..."Tashi muje muci abinci.." yace yana tsotsar lips dinshi na qasa. "Bnajin yunwa.."tace a takaice. Hade girar sama da kasa yayi yace "Banason gardama.." yy mgnr Hadi da mikewa ya ajiye musu ledojin a kn dining din dakin ya fice daga dakin ya nufa kiching ya dauko musu pleat guda daya da fake da ruwan wanke hannu da glass cups. Ya nufo dakin dasu. Har ynzu tana Nan a gefen gadon. Ajiye trea din hannunshi yy a kn dining din ya juye musu kazar a cikin pleat din ya kalleta yace "Taso..ko in kawo Miki Nan." yy mgnr yna tsare gida. Bnza dashi tayi.. yace "okay hk nkeso.." ya nufota gadan gadan tsaf tasan daukarta zeyi. Da sauri ta mike tsaye ta nufo dining din. Murmushi yy Yana binta a baya yana kallon yadda hips dinta ke moving. "Wiww! godiya ta tabbatar ga ubangijin daya halicci wannan halittar.me tarin baiwa." Ya fada zuciya. Zaunawa tayi a daya daga kujerun dining din, shima zaunawa yy a kujerar kusa da ita ya daukko ruwan ya wanke hannunshi itama ya bata taki wankewa ya kamo hannun ya wanke mata da knshi. Pleat din ya jawo gabanta. "wanne kkeso kici a ciki..fishi kou chicking.." yy mgnr hannunshi cikinnata. Qoqarin fisge hannunta tashigayi amma ta kasa. Cikin sanyin murya tace "Sakarmin hannu.." Hammad Yace "zansaki amma sekin gayamin wanne zakici a ciki.." ya krshe mgnr yana dora knshi a kn kafadarta. Cikin hnzari tace "chicking.." a baki ya shiga bata dole tasa take karba a hnkli seda ta koshi kna shi ya fara cinnashi. Tasha exotic dmn bawata yunwa takejiba kna ya mike tabar dining din ta nufa Kan bed dinta ta zauna tayi tagumi. Krsawa yy ya kwace komi yakai kiching fish din dabasuciba da sauran kazar daduka rage yasa a frij din kiching. Kna ya dawo dakin cire tagumin datayi yy Yana tambyrta "What happen.." Shiru tayimasa..zaunawa yy a kasan kafafuwanta. "Nadameki saboda bakya sona ko...am sorry...and am still love you my love..Ina sonki tin kafin inkai hk tin rnr dana fara ganinki na fara sonki ..bnsaniba seda na girma nasan cewa sonki nakeyi..Dan Allah kouda kadanne kisoni.. but nasan bazaki taba sonaba yadda nake sonki.." ya fada cikin muryar tausayi. Harga zuciyrta takejin kalamnshi itade tasan bawai tana sonshi bane. Hk rayuwa taci gaba kwata kwata hammad ya yakice zuciyrshi kusantarta badan bayasova kawaide yafison ta fara sonshi kafin ya kaiga kusantarta. Kuma ynason ya tabbtr mata da itadin ykeso ba jikinta a kmr yadda tyi zato. Duniya tayima jawaheer zafi tanason fita Amma babu halin ta fita tsoro takeji saboda jiya gidansuma taje daya gnta tadawo yace yawon karuwanci taje nan yayi mata tas yce duk rnda ya kara fita a bakin aurenta. Bkramin xafin klmnshi tajiba, Nan ta kira mama rabi ta shaida Mata, ita knta hnklintan a tashe yake zuwa lokacin burinta tasamu yadda zasuyi su samu galaba a kn jannarht da Hammad din. Amma Abu yaci tura zuwa lokacin taje gun bokaye kala kala gari gari yafi a kirga. Ummih Kam ta fawwalawa Allah lamarin tinda tayi makarfin iskar dake yawo tsakanin ita da jannarht yace mata kada tazama silar raba auren saboda a cikin auren akwai wani sirri da Yana Nan ze fallasu. Hknne yasa tyi sanyi da lamarin. Da jannarht ta kirata Lafia lau sukayi waya tayi mata natsihohi a kn tayi hkri dakou wacce iriyar qaddara ta rayuwa. Jannarht de tace "tou ummihn nagode.." da hk sukayi sallahma tin daga rnr kullum se sunyi waya. Satin jannarht daya da tarewa a gidan hammad hajiyar chardi tabar kasar ta koma chardi byn taxo sunyi sallamarh da jannarht sannan tyi mata natsihohi ta bata magungunan mata masu kyau. Ai tana tafiya jannarht ta zubar da Yan iska a bola. Hammad Kam bayason ya matsa kouda Nan da can saboda anty jannarht. Karfi da yaji yazama kukunta batayin komi shikeyi hatta abinci dazata yards kullum shi ze rinka bata a Baki. se wanka shima dazata yadda she zeyi mata tsaf. Amma har lokacin bata yarda ya tabata dole yake haqura badan yasoba, a hnkli ya fara sawa rnshi hkrin abun. Mama rabi ce da mommah zaune a falon mammah din mama rabi ta tasata gaba se bala'i takeyi mata "yanzu zainab kina nufin Haka zamu zubawa lamarinnan ido fisabillahi..kin nade hannu kinyi shiru...tou gaskia dasake an yanka kaza an bawa me kazar Kai.." Mommah tace "ya kikeso inyi mama rabi..knsan na mnta rabon da inyi baccin kirki kullum Ina cikin dmwar yadda Dana na cikina ya auri tsohuwar macennan.. bala'i kuwa inajin babu wanda banyiba a fadin duniyarnan. Dana matsama alhaji cewa yy a bakin aurena..nifa na fara tunanin gaskia da dana yaci gabada zama da karuwarnan kwara nima in rasa aurennawa kowa ya huta.." cewar mommah.. Mama Rabi tace "tabdijan..ai wannan ba masalaha bane in akayi hkn aimunci bya kenan... Ni a ibinda yafi cimun tuwo a kwarya ma shine yadda jawaheer ke gyamin duk yabi ya sukurkuce ..yazama kukun karfi dayaji kullum shike Komi itakou tana zaune ta nade kafa..aikou wannan babban abun bakin cikine..danki na cikinki a matsayinki na zainab gumel.." Zaro ido mommah tayi tana jinjina kai tace "ze aikata fiyeda hkn keko an wanke an bashi yasha yazama sallamamman karfi da yaji..nifa nagaya miki raboda dashi tin rnr dayazo nayi masa tijara ..tou inyazo baya zuwa gidana sede yaje gidan dayar uwar tasa." Cewar mommah. Mama Rabi tace "kinji tsiyar kou..aina gaya miki..tou knga har sunan naki takai gun bokanta anyi muku farraqa"u..Ina dadin danka ya aura karuwa ta bata miki zuriarh sannan ta rabaki da danki duniya da lahira..tin wuri ki kara tashi tsaye." Mommah tace "baride mama rabi ynzu yaronnan sam be tsoron bacin raina aini bnji dadihn aurennanba..", Mama Rabi tace "haka suke ai ..yanzu gashi har dakin jawaheer ma tayi musu farraqa'u ta hana yashiga dakinta sede kullum yna gindinta ita shegiyr..da naso inje in tijareta Amma se nyi tunanin yaronnan kada yaje yayita kwareni a gabanta..Amma wlhy nasoyi Mata takakkiya." Mommah tace "zeyi miki kuwa ai ynzu be ganin kowa da gashi inba yarinyarnanba..duk duniya ita kadai yake ganin mutumcinta...aini bnsan yazanyiba da qaddararran aurennan nasuba.." Mama rabi tayi tsuki tace "aikemade kinada matsala danice dashi ai da tini Komi ya kare.. Ni bazama a faraba gaskia dan danaga take takenshi zan asurceshi in rigata.." Mommah tace "nanfa daya ..nide barni da matsifa da jaraba amma bnyrda in hada Allah da waniba..ni gani nakeyi knr inje gidanne inci mata mutumci yadda dolenshi ze saketa tinda ba tare na haufesuba." Mama Rabi tace "Yauwa yar gari..sannan dan Allah kouda lallabashine ki farayi yanzude ya fara shiga dakin ita jawaheer din knga dukta matsa ga maganin mata dukta tsumu se abun ke damuwarta. .." Mommah tace "Kai yaronnan Dan bnzane ..ynzu a Kai masa yarinya kmr ankai masa picture saboda wulknci. Barni dashi.."ta krshe mgnr tana kwafa. Tin tini takeson taje taga ummihnta amma batajin zata iya tambayeshi da sunan izini. Kewar Ummih kmr zata kasheta hatta gun aiki tanason komawa amma tarasa ta ina zata fara. Da sallahma ya shigo dakin snye da kananun kaya nazaman gida sunyi masa kyau ainun. looking so do beautiful and handsome cuties. Tana kwance kmr kullum a Kan gadon ta rakube yashigo ya zubo mata ido hadi da murmushi. Krsowa yy hannunshi rikeda keys. Ya zauna a bakin gadon. "Sannu love.." Lumshe ido tayi kmr me bacci. Tsaf yasan idonta biyu but dya shigo idonta rass."Pls tashi zaune Inason muyi mgna.."cewar hammad. Seda taja aji kna ta tashi zaune. Ido ya zubo mata batare dyace komiba se aikin kallonta yake tana sanyeda gown din less mars nauyi dubai lace. Tce "in baka shirya mgnrba inyi kwamciyata.." tace tana dauke Kai. "Am sorry love.." yy mgnr yana haurawa kn gadon daf da ita ya ajiye Mata keys guda biyu a kn cinyrta. Bin keys din tayi da ido dagani daya na mota ne dya na wani abunne. "na meye.." tyi mgnr da alamar neman karin bayani. "Daya na gida ne ,daya na motar sannan da kudi suna account dina kimanin billions 20, yayan babana dake abuja shine yace a Baki car key da kuma billions 10 yace Kiyi hidimar biki ita kuma mommynafisat ta bayarda 5, billions tace a Baki ki gyara gidanki. 5, kuma fam ne sukace a baki...duka suna account Dina." Kudin da yake ambata duk sun bata mamaki ita da batama sanshi bbnnasuba na abujanba shine yayi mata wannan kyautar. Cikin sanyin murya tace "nagode Allah ya saka da alkhairi Allah ya kra budi kayi musu godiya.." Hammad yace "okay zanyi insha allahu..ynzu ki bani account dinki na turo miki da kudin" Girgiza Kai tayi tace "ka ajiye .." "Why.." "But bansan mezanyi dasuba..in znyi amfani dashi znyi mka mgna.." cewar jannarht. Hammad yace "okay love..ammande turamin account dinki incase.." Tace okay kna ta tura masa account dinta gtbnk. Ajiye wayr tayi gefe tana kauda kai tace "zanje gidansu ummihna.." Murmushi yy yace "zakije ..kou kuma kina neman izinin in temaka in barki kije gun ummih..ciki wanne kike fada. " yy mgnr kmr wani babba. [10/30, 3:48 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..61 Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. Kamar jaririya haka ya dakkota ya direta a kn gadon yana kare mata kallo,yana sonta se yaji ya kara sonta sosai da sosai... Da knshi ya shafa mata cream dinta ya feshe mata kou ina a jikinta da turare,. Yasa mata kaya doguwar riga dubai yasa mata tayi mata kyau sosai,. Seda ya gama shiryata kna ya saka nashi kayan dmn already sun dauro alwalayasa , shiya jasu sallarh asubahi, suka idar sukayi adduarh,,, juyowa yy ya kalleta tayi kasa da knta,. "Ina kwana flower..ya gajiyar ihun dakikayitayimin kmr zaki fasa dakinnan.." Karayin kasa tayi da knta gaskia hammad bedata ido... "Tin ban shigaba kike wannan sambatun ranar dana shiga ai bnsan iya ina zaki tsayaba..." Mikewa tayi ta nufo kn gadon ta kwanta tanajin kunyarma hada ido dashi saboda wannan mummunan Abu daya faru tsakaninsu bkaramin haushin knta takejiba, ynzu shikenan tajawa knta raini... Nannade daddumar yy ynajinshi cikin nishadi sekace ya cita ne,. Nannade daddumar yayi ya ajiyesu a mazauninsu. Krsowa yy ya zauna gefen gadon,ya zubawa sumar dake kwance kn fuskarta ido.."swry zamu karayi.." yy mgnr yana kai hannu kn brsts dinta.. "Washhh..pls dena..Yunwa nakeji.." yunwar kuwa takeji sosai Jin cikinta takeyi kmr anyi mata sata,. "Mee 2.. mezakici..." "Anything...." ta fada tana kara lafewa a kn gadon. Mikewa yy ya manna mata kiss a kumatu kna ya fice adakin, ido tabi bayanshi dashi tafa girmeshi nesa ba kusaba amma shine zata yadda suna wannan badalar.." runtse ido tayi, tasam dabadan tanada strong fllng ba da duk hkn be faruba...da wannan tunani tunanin ta mike ta gyare ko ina a dakin ta chanza bedsheet ta kunna kaskon turaren wuta nan gidan ya dauki kamshi.. Yna fitowa daga dakin, kiching ya nufa yam and egg ya soya musu se miyar busasshen kifi da yayi musu dayake gass ne shap shap ya gama komi ya hada food plastic din plets a trea kna ya nufo bedroom din,. Lokacin ta gama gyara ko ina tana zaune gefen gadon tana waya da ummih, yashigo, zubo yam din yy a plet da miyan se kamshi yakeyi ya nufo har bakin bed din ya zauna yana bata a baki tana amsa tana wayar..."ki gaisheda Ummih.." ya rada mata a hnkli, batare data fadi saklnnashiba har sukayi sallarmarh. "Meyasa Baki isar da sakinaba..." ya tmbayeta yana Kai mata yam din daki bkramin dadih tayi mataba amsa tayi tace, "se ince kna gaisheta kmr yayarh..kunya nakeji aise tasha muna wani abune.." "Oh kin gaya mata bamayin komaine.." hammad ya tambayeta, Girgiza masa Kai tayi.."naqoshifa..knata bani kai meyasa bakaciba.." "Ina jirane in gama feeding dinki kmr yadda Ummih takeyi miki nima se Kiyi feeding dina.." "Nide baxanyi feeding dinkaba.." Marairaicewa yy yace "haba ..haba..Dan Allah love ..inba hkba bazan iya ci da kainaba..ko bakyasone in samu karfi ta yadda inna hauki zakisan niba yaro bane.." Murmushi tayi tace "da kai meye inba yaroba.." "Yeah shiyasa naga da kikaga abuna duk kika firgece kmr yau kika fara ganin bura.." Dafe kai tayi tace "wai bakajin kunyar kiran abubuwannan biyu.." "Wadanne abubuwa biyu..fadesu inji Ni bnsansuba.." "Ni aiba mara kunya bace.." "Eh shiyasa jia kiketa ihu kna fadin wayyo gindina...kinga dagani harke munason fadar sunan abubuwan kenan..." "Pls kaje falo.." ta fada tana dafe kunci. Cikin shagwaba yace "haba anty bakiyi feeding din nawaba ai.." amsar plt din hannunshi tayi ta isa kn dining din ta zubo masa nasa tadawo ta zauna tayi feeding dinshi yanaci yna kallon nononta babu abinda yake tunawa se matsar da yayi musu jiya.. "anty in muka gama zaki bani nono kou.." Harara ta gallara masa tana kai masa yam din baki ya amshe.. "ai baka kuma ganinsu bayan se ciwo sukeyimin ..jiyafa kwana kayi kanata tatattabasu kna tsotso.." Lumshe ido yy yace "in kikace bani kuma ganinsu ainashiga ukuna a garin kaduna..har kwara kicemin inje Lagos a kafa..am sorry pls tuba nakeyi me abun dadih.." ya krshe mgnr yna hada hannunshi gu daya alamar rokon.. ido ta zubawa hannayennashi wadanda Hutu ya ratsasu, dawowa tayi da idonta on face dinshi, a gaskia hammad yanada kyau sosai da sosai shidin ya hadu iyakar haduwa,. "Meyasa kike kallona.." Dauke idonta tayi daga kallonshi tanajin haushin knta data kalleshidin, "mezan kallah.." Murmushi yy yce "anaso ana kaiwa kasuwa..." A hk suka gama cin abincin suka kwashe kwanonin Suka Kai kiching suka wankesu a tare shide hammad Zan iya cewa rBin aikinshi rungumetane yaketayi duk inda tayi se yafi ta bayanta ya rungumeta a hk har suka gama suka koma daki,...tinda jannarht tazo gidan se yau jawaheer ta labe a hnyar upstairs tanata kallonsu dmn jia duk abinda sukayi a kn kunnenta dantazo ta labe se taji ta kara damuwa Dan ita a tunaninta yy sex da itace..yauma data kara ganinta se taji hnklinta yafi na barawon asubahi tashi..tsanartace ta ninku a zuciyarta ji tayi kmr ta karasa ta daukko wuqa ta luma mata ta mutu kowa ya huta,. Hk ta juya ta koma dakinta ta daukko waya tayi dealing num din mama rabi tana dagawa ta fasheda kuka.. Hnklin mama rabi ne yayi matukar Tashi tace "meye mama meyasa kike kukane hk knsan kukanki na daga min hnkli.." Kara fashewa tayi da kukan.."yanzu mama rabi haka zaki zubawa lmrinnan ido kwata kwata kwana biyu bb wani motsi..." "Kiyi hkri mama wallahi nima Nan ba zaune nakeba kawaide baki gane bane Ina nan inata fafutuka duk inda naji sabon boka senaje Allah yasan irin kudin dana kashe a kn wannan lamarin..Ni wlhy duk abun tashanmin Kai.." "Tou ynzu mama rabi kina nufin haka zamu zubawa abun ido kwata kwata babu wani cigaba..a hakanne burinmu ze cika,,,gashinan shi yanata shiga dakinta kilanma ynzu haka cikine da ita.." Hnklin mama rabine yayi matukar tashi, "Kamar yaya kenan jawaheer..ciki kmrya...yama za ayi tayi ciki kina haukane.." "Wlhy kuwa ba Dole tayi cikiba kulumfa yna dakinta ya wuni can ya kwana can.. knga inta haihu komi namu ya ruguje..." Jawaheer ta fada tana kara fashewa da kuka. Saboda tsabar tashin hnklin seda numfashin mama rabi ya dauke na wucin gadi, "innalillahi wa inna ilaihirraju'un.. wannan ai mutsibace..ke tintini kina ganin hkn na faruwa baki sanardaniba se yanzu.." "Ai bata fitowane kullum fa tana daki shi kuma yna manne da ita a dakin..." Cikin tashin hnkli mama rabi tace "karki damu lokacin daza ayi kare jini biri jini yazo don wallahi sede ayita ta kare ..inde da raina ai bata taba haihuwa a waziris family..kwantrda hnkalnki..."tana fadar hkn ta kashe wayar. Komawa sukayi bacci a tare tana cikin jikinshi shima yana rungume da ita kmr amce za a kwace masa ita,. * A kwanakinnan kwata kwata bayajin dadihn rayuwarshi kullum daya kwanta bacci se muggan mafarkai baya wani samun isasshen bacci aikinshima da kyar yake iya gudanar da wasu, wasukam sun gagareshi, kallo daya zakayi masa kasan a firgice yake,. Mararshi tayi tambayar duniya amma amsar dayace wata rana zaki sani kawai ki tayani da adduarh...yau Kam shiryawa yy yace mata zeje India tayi mamakin tafiyar tashi babu shiri, tasande rabonshi da india tin zamanin da yayi karatunshi a can...dayaje satinshi daya ya dawo se abun ya ninka na baya, tashin hnklin da damuwar dayake ciki seya wuce na farko.. bacci ya gagari idanuwanshi sede in yasha mgnin baccine yake iya rintsawa..cikin lokaci knkani ya rame kmr bashiba..abun yna matukar daga mata hnkali amma tinda tayi tambayar duniyarnan yaki gaya mata dole sede ta bishi da adduarh kmr yadda ya bukatr. * Wani irin ruwan soyayya yake shayar da ita, Sam ta rasa dalilin dayasa kouda Dan tabata yayi se taji azababbiyar shaawarhta ta motsa, kullum daki daya suke kwana, hammad ya Kara Jin soyayyarta fiyeda ada soyayyarta ta kara double a zuciyrsa, a bangaren anty jannarht kam baza ace komiba baza tace tanason hammad ba Amma a ynzu yakasance wani barine na jikinta ta rasa dalilin hakan. misalin 10:pm suka fita siyan kayan makulashe, tare suka fita shida ita suna tafe yana bata labarai masu dadih. Yana kallonta yana farin ciki ji yakeyi kmr yafi kowa farin ciki a duniyarnan. "Pls ka kaini gidan Ummih in gnta..." Cewar jannarht Juyowa yy yadan saci kallonta kna ya maida hnkalinshin kn drving. "Cikin darennan.." " Pls ka kaini inaso in gnta,.." tace tana marairaicewa. Seyaji ta kara burgeshi, yadda tayi mgnr. "ai ynzu keda gidan Ummih se in nayi miki ciki..in kinaso kije gidan Ummih ki barni in shiga gunnan yau knji bugu daya zanyi qoqarin zazzaga Miki Yan uku isha allahu..." yakarashe mgnr shima yana marairaicewa. Kallonshi tayi ta zaro ido tace. "nide bazan iyaba Gaskia.." Dariyar mugunta Hammad yayi yace, "haba anty nifa kaninkine ke yayatace..yau dinnan zanci kayana..ki tsaya a wuce wurin duk kinbi kin wani tsure...." Kasa tayi da knta tana wasa da yatsun hannunta Allah yasani bata tunanin zata iya daukar wannan katon abunnashi... "Me kike tunani.." Firgigit tayi tace "Nothing.." "Koude kina tunanin bura ne..." Kallonshi tayi ta dauke knta tace "bana hanaka fadar sunan abunnanba.." Murmushi yy yace "sorry mah..tou ince gindinki..." Dafe kai tayi tace "Allah ya shiryeka.." "Ameen kayan dadih nah.. in bakiso in lalace ki bani gindi inci pls.." "Ai ka riga ka lalace..." Cewar anty jannarht. "Ni ban lalaceba Wlhy..but ban taba sex da kowacce maceba se kanki zan fara.." "Dayar matar takafa..." Ta fada cike dajin daci a zuciyrta. "Oh Sorry..itama zancita.." Bakin cikine ya rufeta watoma ze cita.. haka sukaci gaba da tafiyar tayi kicin kicin da zuciyarh, har suka isa inda zasuyi siyayyar katon gurine,irin nasu wane da wane,. shine ya fita yayi musu siyayyar kna ya dawo cikin motar ya mika mata amsa tayi. Tayarda motar yayi yana kallon yadda ta chanza shi bemasan dalilin hakanba,. Suna isa gidan yy packing a tare suka fito duka jero kmr wasu taurari, hannunshi rike da ledojin,. A falo suka yada zango, tana zaune ya dora knshi a kan cinyarta,. "Ka tashi ka kaima matarka nata.." jannarht tace. Batare daya hango komiba a cikin mgnr tashi ya mike ya dauki ledoji biyu ya nufa upstairs din. A falon ya sameta tana ganinshi ta langwabe kmr wata mara Lafia, karasowa yayi ya mika mata ledojin ta amsa cikin kissa tace, "yah hammad bnda Lafia fah..", Satar kallonta yy yaga dukta wani langwabe kmr gaske, "meke damunki.." "Ciwon kai da ciwon mara.." "Ayyah sannu kou.. period ne.." ya tambayeta kmr bayason mgna,. Girgiza masa kai tayi tana wani lumshe ido kmr mejin bacci... "Okay bari in kira dr sumayya tazo ta dubaki.." "Pls ka kaini asibitin Dan Allah..ciwon yana addabata.." ta fada cikin magiya,. Badan yasoba amma sedan haqqintane. Yace "okay ..shirya muje..kisameni a upstairs.." yy mgnr hadi da barin gun, dukda yasan da likita a gidanshi amma ko kusa bazeso jannarht ta duba jawaheer ba dan ba ganin jaradarta sukeyiba.,. Wani irin murmushi tasaki tanabin bynshi da kallo, mikewa tayi tanufa bedroom dinta dan shiryawa. Sakkowa yy upstairs din ya isa falon kwance ya kan kujerar 3sttr, tayi shiru kmr me tunani Nan ko bakin cikine ya rufe Mata zuciyarh, tinda tashiji shiru tasawa rnta ko sun tsaya yin wani abune,. Krsowa yy ya dauke kafafuwanta ya zauna ya daura kafafuwanta kn jikinshi, a hnkli yake shafa kafafuwannata, "my beautiful..I love youh.." Wani irin mugun kallo ta watsa masa cikeda bakin cikinshi,. Ta janye kafafuwanta a kn jikinshi hadi da tashi zaune. Rabon dayaga tayi masa wannan kallon harya mnta,. Se yayi tsammanin ko yayi mata wani lefinne cikin rashin sani,. "Me nyi kuma flower.." "Mtwssss...." Tace batare datamasan taceba,. unexpected taji tsukin ya fito daga bakinta. "Ni mijinki kikema tsuki...Kinason mala'iku su saki a tsiniwarsu ta yau ko.." Yy mgnr yana matsarta, rungumeta yy tsam jikinshi, ya dora bakinshi a kn kuncinta ya manna mata kiss, "na yafe miki.." yafada yna kallon fuskarta da tayi kiching kiching da ita,....yna rungume da ita jawaheer ta saukko tana tafiya da kyar, sanye takeda doguwar rigar shaddar knta yane da gyale se wani kwarkwasa takeyi, dukda ya gnta be saki jannarht dinba still yna rumgume da ita bakinshi na kn kuncinta,,, ganinsu a wannan yanayin yasata nadamr zuwanta falon, haushi da bakin ciki suka cika kogon zuciyrta,. Krsowa tyi zuciyrta na kuna ji takeyi kmr ta cinnawa jannarht din wuta ta huta,. "Yauwa swry xankai jawaheer hospital.." yy mgnr Yana sakinta hadi da mikewa, dan juyawa tayi taga jawaheer din dake tsaye baya, wani irin uban harara ta gallarawa jannarht din, dauke knta tayi zuciyrta kmr zata fashe tana kallonshi ya dauki car key sukabar falon. Yna gaba jawaheer na baya, bayn ya gama Ficewa a falon juyuwa jawaheer tayi ta kalli jannarht tace "An girma ba asan an gimaba..Uhm kouda yake an riga da an saba da kwakular maza...tou a hakade za a kare anzo a iska za a koma a iska an haifeka a titi ka rayu a titi ka gama zubar da naka yayan a titi...Uhm rywr asara....mtwssssss Yar asara..." Ta daka uban tsuki kna ta karasa ficewa daga falon, harya kai bakin motar kna ta fito tna tafiya da kyar. "Me kika tsaya yi..." Ya tambayeta dai dai ta krso jikin motar. "Washhh..kasan jikina babu kwari shiyasa, da kyar nake iya tafiyarma..way....." Jawaheer ta fada tana wani langwabewa.kmr wadda ta shekara a kwance. "Okay..." Yace kna suka bude motar suka shiga a tare,. Kalaman yarinyar basuyi mata zafi ba kmr yadda taga fitarsu da Hammad ji takeyi kmr taje ta jawota ta karyata ta yadda bazata iya fita dashiba, tsab tasan ba rashin lafia bane kawai tsabar kissa ce. Nan tabar ledojin ta nufa bedroom dinta zuciyrta na kuna, tsabar bacin rai har bata ganin gabanta sosai, a daddafe tashiga bathroom ta hada ruwan wanka da kayan kamshi a ciki ta fada bath din wankan takeyi Amma hnklinta baya jikinta, Fitowa tayi ta leqa window taga har lokacin basu dawoba, komawa tayi ta zauna gefen gadon zuciyrta kmr zata fashe, gani takeyi kmr sunyi shekara,,, da kyar ta iya mikewa tashirya cikin rigar baccinta me matukar kyau da tsaruwa dark purple, rigar nada gidan nono, Rabin nonon nata suna waje, sannan dai dai guiwace,. Sam batamasan ita tasaba duk idonta ya rube, fashe jikinta tayi da mayun turaruka kna ta komawa ta zauna, ai nan ta gaza zama tayi zumbur ta miqe kmr wadda aka tsungula ta leqa windown taga har ynzu babusu babu alamarsu..kasa zama tayi ta fara zagaye a dakin kmr me safa da marya hawaye taf idanuwanta Amma ta mayar dasu, jinta takeyi kmr mara lafia wani irin turiri takeji a kahom zuciyrta kmr zata fashe takeji,, hannu takai saidin zuciyrta tace "meye ma"Anar hakan." Ta tambayi knta itade harga Allah tasan bason hammad takeyiba, Amma kuma inba so bane menene,,, wannan shine amsar tambayar data gaza bama knta... A bangaren su jawaheer kuwa a,a waziris hospital hammad ya nufa da ita, Dr Imran suka samu shine ya dubata, ya bata yan magunguna batare dayaga wani abu dake damuntaba dan jikintama sanyi karai babu wani alamar zazzabi a tare da ita. Dasuka taho hanya kuwa duk abinda tagani seta marairaice tace su tsaya su siya, inko Suka tsaya setayita Jan jiki, in yace ze fita ya siyo mata setace aah batason bashi whla, hk badan yasoba ya rinka tsaye tsaye, duk zuciyrshi na kn jannarht,. Badan komi ya biyewa jawaheer dinba sedan yaga batada lafia amma dabadan hakanba ai bata isaba, uban kuturuma yayi kadan ballantana na makaho,.Suna isa gidan yy packing suka fito,hannun jawaheer rikeda ledojin siyayyar dana magungunan da aka bata a asibitin,. Tana gaba yana biye da ita suka shigo falon,. Burinshi ya dora idonshi a knta seyaga bata falon se ledojin..juyawa yy da niyar zuwa dakinta shi yama mnta da wata jawaheer dasuka shigo falon da ita,.. "wasshh...zanfadi wayyo kaina.." jawaheer ta fada tana tangal tangal kmr zata fadi, dukdan ta ga ze shiga dakinne,. Juyowa yy ya dawo ya tallabota. "Ayyah sorry.." ya fada yna amsar kyn hannunta suka nufa upstairs din tana rungume jikinshi har wani kara lafewa takeyi, hammad yanada matukar tausayi musammanma inyaga bakada lafia ko baya kaunarka sekaga ya tausaya maka,. bedroom dinta ya nuda da ita a kn bed dinta ya kwantarda ita se wani wash wash takeyi kmr wadda ake ci, tana narai narai da ido. "Sannu Allah ya kara sauki..kici abincin Kisha mgni..", cewar hammad,. Ya ajiye mata ledojin dasuka shigo dasu a kn gadon, ",Tou yah Hammad..zaka tafi kenan.." jawaheer tace tana kara langwabewa,. "Yeah...Allah ya kara lafia.." yace a takaice. "Ameen my.." juyawa yy yabar dakin. Murmushi tayi a zuciya tace "aini ba haka nasoba naso ace yadda mukaje asibitinnan a kwantar dani ta yadda se gobe ze dawo,,inka karyar karuwanci.." jawaheer ta fada tana wani murmushinta me wuyar fassaruwa ita kadai tasan ma'anarsa,. Jannarht Kam data gaji da zirya a dakin ta koma ta zauna gefen gadon, ta rafka uban tagumi tanata tunani tunani Nan kwallah ta zubo mata sharrr,,, Sam batasan dalilin zubuwarsuba ..share kwallar tayi tanajin haushi kmr ze kasheta...tana Nan zaune taji shigowarsu, zumbur ta mike takeqa ta gansu tana gaba yana binta a baya kawai se zuciyrta ta bata maybe ma kare mata kallo yakeyi, komawa tayi ta zauna gefen gadon tana goge kwallar dake zubo mata,. Shiru shiru sun shigo bataga shigowarshiba watoma binta yy...zuwa can taji ya turo kofar dakin ya shigo hannunshi rikeda ledojin. Kallo dya tayi masa taji wani irin mugun haushinshi takeji dauke knta tayi daga kallon datakeyi masa,. Tinda ya shigo dakin ya zuba Mata ido cin karo da yy da halittunta a waje ba karamin tayar masa da hnkli yyba, Krsowa yy yana Kare mata kallo kmr wani tsohon kaye, cikin lokaci knkani ya fahimci fuskarta na dauke da damuwa, ajiye ledojin yy nan tsakar dakin ya tsugunna ya zubawa fuskarta ido,Nan da Nan ya fahimci kmr da hawaye a kn kuncinta hnklinshine yy mummunan tashi a rude yace . "Meye my flower..waye ya tabamin ke pls..ki gyimin kou waje..inhar nine baxan yafewa kainaba.." wani irin mugun kallo ta watsa masa kwata kwata setaji batason ganinshi, wayamasam abinda suka gamayi zezo yana gaya mata wadansu maganganu marasa ma'ana... Jin tayi shiru ya zubawa nonuwanta ido kannan a tsaye sunayi Masa gwalo, shafo kan nonon yy ta bige masa hannu cikeda bacin rai, "banason iskanci knajina ko..Tashi ka fitarmin a daki ka koma inda ka fito..ka koma gun kamilar matarka tinda daman banda mutumci a idonka.." tyi mgnr cikeda haushi ji takeyi kmr zata fashe,. Nan da Nan ya hango kishinshi kwance a cikin idanuwanta murmushi yy yace "My love kn fara sona ko.." "Allah ya kiyaye insoka..in rasa wazanso sekai maci amana.." tyi mgnr a kule. Murmushi yy yace "me nayi miki Nacin amana...kede kawai kin fara sona batare da kn saniba... alhmadulillah ya Allah.." hammad ya fada yna daga hannunshi sama,kna ya dawo da hannayenshi ya saukesu a kn cinyoyinta, ture hannunshi tayi daga kn jikinta rnta a bace dajin klmnshi itade tasan harga Allah batasonshi,. "Karka kara tabani.." tace tana nuna masa dan Yatsa. Baki yakai kmr ze ciza danyatsannata, ta gaudar dashi da sauri ta galla masa harara,. "hmmm my princess kenan...Ni ynzu se wani fushi fushi kikeyi kmr ance miki nacitane..nifa bacinta nayiba kwantrda hnklinshi.." "Inma ka cita ina ruwana ina abinda ya shafeni..dan Allah ka fitarmin a daki tin banyi maka rashin mutumciba.." ta fada tana lumshe ido, dmn sometimes inde rnta ya baci zakaga tana wani lumshe ido tana turo pnk lips dinta,. "Bazan fitaba sede kiyimin din.." Hammad yace yna kwaikwayonta,... Ido ta zuba masa yadda yayi mgnr seya burgeta dukda tana cikin bacin rai,. Mikewa yy ya kwashe ledojin ya ajiye musu a kn dining ya fita kiching ya daukko musu plet ya dawo ya sameta inda ya gnta, bkramin farin ciki yyba daya fahimci anty ta fara sonshi abinda yake jira ynzu dayane ta furta masa,. "Love taso muci abincin.." ya fada yna krsowa inda take,. Harara ta galla masa, "ka kwasa ka kaiwa matarka ta hada bana bukatr.." Zaro ido yy yasan ba komi ke dumntaba se azabar kishi. Yace "habade Kiyi hkri ki temakeni kici ko kadanne kada anjima byn na gama kwakuleki kicemin knajin yunwa.." "Kadesan wadda zaka kwakule baniba.." tayi mgnr batare datasan ta fitoba, seta ta fito dinne ta fahimci abinda ta fada din. "Kai...! Ki rufamin asiri yadda nake ganinsu a filinnan love kikacemin kuma yau bazan taba ba ai nashiga ukuna na lalace..pls ki taso muci abincin knji burutynarh.." ya krshe mgnr cikeda zolaya,. "Nace bazanciba..." Tyi mgnr tana komawa ta kwanta,. Tsugunnawa yy kasan gadon ya dafa kafafuwanta, "Dan Allah kiyi hkri love kici abincinnan ..kidena matsifarnan karki hukuntani da lefin da banmasan na aikataba..pls love Dan allah taso knji sha lelenarh.." yy mgnr yna marairaicewa. ai duk magiyrshi banza tayi dashi danko son ganinsa batayi, hk ya haqura yaje yaci nashi Dan yunwa ta addabesa ba wani me yawa yaciba, yna gamawa ya dauki plt din ya nufa kiching ya wankeshi, kna ya nufa bedroom dinsa wanka yashiga yy ya fito kugunshi daure da towel ya shiga dakin,. Kwance ya sameta har lokacin idonta biyu abun natacin zuciyrta, qaradowa yy ta zubawa faffadan kirjinshi ido suma ta kwanta luf a kirjin nashi ga Kan mipple dinshi abin sha'awar, wani irin yumm taji a jikinta dauke idonta tayi daga kallonshi, zame towel din jikinshi yy hannunshi na kn burarshi yana shafatar yace "anty kalli wani Abu.." aikou tana dora idonta a knshi taga Abu kato a miqe sambal da sauri ta lumshe ido, Dan har tama firgita,.."open ur eyes and see...bude idonki kiga burata pls.." Da karfi ta runtse idonta gam.." pls kasa towel dinka.." Makale kafada yy kmr tana kallonshi yace "Aah'aarh nide gaskia bazan saba..inhar kinaso insa to kitashi kici abincinki pls.." "Naji zantashi Amma pls kasa towel dinka.." ta fada da sauri dan gani takeyi kmr tana ganinshi,. Murmushi yy ya dauki towel dinshi ya daura, 'oya bude idonki nasa..hajiya anty matsoracciya, wannan rnr da abunnan ze ratsaki yazakiyi..." Bude idontayi tana sauke ajiyar zuciyar..mikewa tayi batare dayace ta mike dinba ta isa dining din tajawo kujera tazauna, . Krsowa yy yna murmushi ya zuba mata shimkafa jlp duk rabinta nama ne, da knshi ya shiga feeding dinta babu gaddama ta amsa, jawo hannunta yy ya kwance towel din jikinshi ya dora hannunshi a kn burarshi,... Zaro Ido tayi tace "ka dena pls inba knaso bne in kasa cin abincin.." Kanne Mata ido daya yayi yace "nop banaso ki kasa cin abincin..Amma pls tinda kema kinacin naci abincin itama tace ki bata nata abincin..", yy mgnr yana wasa da hannunta a kn al'aurarshi. "Hba pls kabari.." ta fada tana marairaicewa dukta daburce,. "Sowie...ki gama seki bata nata abincin knji.." yymgnr yna sakin mata nata hannun,. Ya cigaba da feeding dinta data juyo setayi arba da burarshi tana kallonta, Sam batasan hammad wani irin mutum bane shide sam a rayuwarshi besan kunyaba, haryan da kunya ta tunkara shi be tunkari haryarba. Girgiza Kai tayi taci gaba da amsar abincin dayake bata,. Seda taci ta koshi ya bata kyn tande tande taci nanma tayi nak ya kwashe komi ya nufa kiching dasu, itakam bathroom ta shiga tayi brushi kna ta fito ta feshe bakinta da tularen Baki,. Ta koma ta kwanta a kn gadon tana sauke numfashi. Dukda batason hammad Amma ta wani fannin tana farin cikin yadda a ynzu hk ta kasance me aure. "Alhmadulillah..." Tace a bayyane... Turo kofar dakin yy ya shigowa ya krso bakin gadon ya zauna. "Pls bazakasa kaya bane.." jannarht ta tambayeshi Hadi da tsureshi da ido. "Uhm in ina tare dake ai babu bukatr wasu kaya anty..but Kona sasu zan ciresu ne in kika kide Mani da dadihnki..Wai a hknma Dan ban shiga maqurar dadinba.." yy mgnr yna kwantowa kirjinta.. tureshi tayi tana fadin "wash.. zaka fasamin nono malam.." "Wai..dana shiga uku..mezansha kenan..oh sede insha gindi.." yy mgnr yna shafo kn nononta,. "Yaufa baza ka kwanarmin a dakiba,,,duk kasamin nono ciwo,," "Am sorry..Wlhy nonon ne da dadih..Kuma kngani bbynkine in bb nonon nan bazan iya bacciba..inba kinaso yau in kwana safa da marwaba.." ya Dan matsa nononta... "Ssssshhhhh...." Tace hadi da dauke wutar... Duka hannayeshin ya dora a kn brts dinta yashiga shafarsu a hnkli a hnkli, cikeda salo take shafar nonuwannata..."wasssshhhhh allahnarh...wowwwwwwww...nononarrhhhhh.." ta fada tana gantsareta tana turo masa nonuwan,. "Bby rigar Nan dakikasa tayimin kyau.." ya fada yna Kara kaiwa nonuwanta chafkarh..bkramin dadihn tabasu yakejiba,, zame rigar jikinta yy ya fiddo da nonuwannata fili, a hnkli yakao bakinshi ya kafa mata harshe ya hau tsotsar kan nonon.. turo masa nonon tayi bakinshi, sosai ta yadda ze samu dadihn tsotsesu yadda yaso, Aiko kmr tana zugashi ya fara tsotsosu kmr wani jariri..."aaaaahhhhhhh! Dadih! Aassssssshhhh!!" Tsotsarsu nononta yakeyi bilhaqqi da gaskia hannunshi na yawo a kn dayan nonon, ji taji kmr ynasa mata shocking Nan da nan ta rude ta gigice ta dimauce kai kace tana jira, Nan da Nan ta rikice masa se kra rungumosa jikinta takeyi tana danna masa kan nononta a cikin nakinshi,,,, "wow ..wow..wow.. dadih..dadih..." Take fadi tana shafar gindinta da knta..Domin tini ya fara zubda ruwa...cire bakinshi yy daga kn nononta ya dora a cikin bakinta ya fara tsotsar harshenta Nan da Nan kamshin bakinta ya shigeshi, ai kmr ta zugashi hk yaketa tsotsar mata baki,, hannunshi na yawo kasan mararta yanayi mata wani irin susa a kn mararta,, kullum se yazo Mata da sabon salon da batasan inda zatasa kntaba..yna rikitatarh yana dimutatarh da mahaukatan salonsa,..ji takeyi kmr ze haukatatarh da dadih.. a hnkli ya gangara da hannunshi zuwa kasan tsakiyar gindinta, ware kafaduwanta yy ta yadda ze samu damar yin yadda yaso da gindinta, a hnkli ya karasa ya kama clit dinta ya shiga murzarshi a hnkli a hnkli..... Wani irin numfashi ta sauke ga bakinshi cikinnata yna tsotsar mata harshe sam bazata jureba irin wannan dadin in batayi wasaba seta haukace, kwace bakinta tayi cikinnashi tana turo masa gindinta,, "wayyoooo...wayyoooo...dadihn is to much...wayyoooo!!" A hnkli a hnkli ya mamayeta ya karasa da yatsanshi ya dan shafi daidai inda ke fidda ruwa a gindinta, zabura tayi tace "wayyoo...dadiiihhh...wash..!" Ta fada tana kara matsarshi kmr zata shige jikinshi, hannunta nata mammatsa nononta,. A hnkli ya karada yatsanshi ya shifa wasa dashi a kofar gindinta,,, sambatu tashigayi Masa kmr zata haukace tsabar dadih tana tande baki kmr meshan wani abun dadih.. bakinshi ya kafa kn nononta ya tura yatsanshi cikin gindinta ya lumtsume saboda tsabar ruwan dake gun,,,"wow..anty..kinada ruwa a gindinki.." ya fada out of control,ji yakeyi kmr daman burarshice a cikin gurin, daman shine zeyita kwasar albarkatun dake durinnata..a hnkli ya fara fingring dinta tana ihu tana up and down kmr ana cinta..."wash..wow..dadih zan mutu...wayyo ka iya cina...pls cigaba da cina sosai..." Yyinda ruwan hawayen dadih ya cika idonta.. da sauri da sauri ya shiga yawo da yatsanshi a cikin gindinta ai yadda kasan zatayi hauka..ji yy dmn shine yake cinta din kmr yadda tace... Nononta na cikin bakinshi hannunshi na cikin gindinta yana kwakuleta, dadih takeji, ji takeyi daman dadihn baya karewa,,,,, "yimin da sauri da sauri...wayyooooo..Dan Allah cini sosai..." Sosai yacigaba da up and down da finger dinshi a cikin gindinta bakinshi na kn nononta ya tsotsa wannan, ya tsotsi wancan, ,,, "wayyyooooooooo....zezo... gashinan zuwa.......wayyooooooooooooooo...Zan mutu...!!!!!!aaaaaaarhhhhhhhh....." Cire yatsanshi yy ya kra ware kafafuwanta ya kafa harshenshi a gindinta ya hau tsotsowa...kn kace meye jikinta yahau kakkarwa se ihu tasaki dai dai maqurar dadih ya zubo gindinta yadau dumi...wani irin ajiyar zuciya tasauke yyinda nutsuwa ke shigarta,. Byn ya gama tsotse kyn dadihn ya dago ya zubo mata ido..."sannu my love.." "Tnk you for everything.." ta fada murya a sanyaye,. Wannan shine karo na farko data fara fada mara tank a rayuwarshi,. "Anty in shiga pls.." yy mgnr yna marairaicewa, girgiza masa kai tayi, "aah pls...am not ready..." "When are you going to ready pls love.." "Ba ynzuba.." "Yaushe pls...Dan Allah ki dubani" Yy tmbyr yna shafar burarshi.. tasan inba tayi masaba baze barta ta hutaba, tasowa tayi ta bude kafafuwanta ta zauna daram a kn cinyoyinsa, burarshi ta tsaya daidai saitin gindinta...lumshe ido yy ji ykeyi kmr yy kouda da karfine..burarshi nata zullo tajiyo dumin mahadin farin cikinta,. A hnkli takai hannu kan nononshi..Nan tashiga wasa da kn nononshi shi kuma hannunshi na kn nononta yana mammatsasu..Nan da Nan taji wani sabon shawarh na taso mata,. Harshenta ta tura kunnenshi ta fara wasa dashi a cikin kunnenshi tana tsotsowa... "Ssssshhhhhhhhhh ..." Ya fada yna kra kaiwa nononta chafkar,. A hnkli ta shiga rudashi da muggan salonta da batamasan ta iyasuba, a knshi tayi nursery tayi primary a fannin iya sarrafa dana miji.. a hnkli harta gangaro ta fara tsotse masa burarshi,,kn kace kwabo ya cika mata dodon kunne da ihu...hk tayi ta masa harya kawo daze kawo dagota yy ya rungumeta yashiga aikin mammatsa duwawunta da karfi da karfi rnr duwawunta har zafi sukayi mata seda ya kawo ya kyaleta,. A tare sukayi wanka a canma seda suka kara second round.. kna suka dawo suka kwanta rungume da juna shikam gogan nononta na bakinshi..dago knshi tayi daga tsotson nononta tace "are you a bby.." "Yeah..aini nafima bby..tinda Ni ina fingeriki.." yy mgnr yna maida bakinshi kan nononta..hk suka kwana da asubahima shine ya tasheta sede kawai taji mutum ya jirkitata ya koma saman cikinta, ya dora burarshi a kn gindinta.."nashiga uku.." tace da bacci a idonta,. Kukan shagwaba ya farayi.."um.. um..um..wayyo mamanarh..zanci gindi..wayyo gindi...wayyo buratarh.." yanayi yana gogar gindinta da kn burarshi. "Pls ka Bari Dan Allah.." ta fada tana tureshi.."Ni ni ni..pls insaka.." yy mgnr yna kama burarshi ya saita da gindinta yna jiran izini,. Da sauri ta girgiza masa kai. "Aarh Dan allah ka bari pls hammad.." hk ya haqura badan yasoba suka kara romancen juna kna sukayi wanka sukayi sallarh asubahi. * Shigowa tayi gidan a rikice hannunta rikeda hand bag dinta yyinda zanintama a hannu ta riqoshi dabadan tanada underwear ba da angama ganin komi, tana shigowa falon tayi tuntube da kujerar falon, amm bata damuba, tinda Tashigo falon take kwalowa mommah kira. "Zainabu..! Zainabu..!!zainabu!!! Kina ina be..fitou fitou lokacin tonan asirinmu yy..watan tozarcinmu ya tsaya a garin kaduna.." mama rabi ta fada tana karasawa bedroom dinta, a kofar shiga dakin sukayi kicibus da mommah hnkli a tashe take kallon mama rabi, zani a hannu dankwali a bisa wuya guiguyayyan kannan nata ya bayyana gashi kmr gindin yan iska,. "Lafia mama rabi knga yadda kikazo kuwa zani a hannu.." cewar mommah... Krsawa tayi ta zauna gefen gadon tana numfarfashi. "Ke badole ki ganni a hakaba..Wlhy tin jia nake sambatu kmr wadda ta fito daga gidan mahaukata....hmmmm abinda yafi hknma zanyi zainabu..." Tsayawa mommah tayi a knta hnklinta a matukar tashe tace "meke faruwa mama rabi..pls gaggauta sanardani.." "Hmmmmmm...bari zainabu lokacin bala'i da matsifa yayi, lokacin mummunar jarabawa yayi..wayyooo inama mutuwata nagani da wannan mummunan Al"amarin.." "Wai menene mama rabi..ki gyamin pls..." Mommah tayi mgnr yynda zuciyrta ke tsananta bugu kmr zata fito fili, tini ta farajin jiri jiri daman a yan kwanakinnan sam batada lafia, kwanta uku kenan bata bacci tsabar tunani da kiyayyar auren Hammad da jannarht dake damunta gashima kwata kwata tadena sa hammad din a idanuwanta, tama mnta rabonshi da gidan,. "Hmm bari zainabu...Wai kinada labarin karuwarnan har tanada ciki..hmm Allah de yasa dan Hammad ne bana shegeba..." "What...me kike cewa mama rabi..ban fahimcekiba..wani Hammad din..pls gyamin hopede bade hammad yaronaba ...Dan Allah karkicemin hammad dina..." Mommah ke cewa a kideme,. "Hmmm...hammad de dakika sani.. and jannarht dakika sani tananan da cikin shege za a mannawa danki.." cewar mama rabi. Ai mommah Bata karasa jin me mama rabih ke fadaba tayi luhu luhu ta fadi kasa sumammiya.... Am Sorry for the typing erros fans, ana tare one love. Saadatubintuabdullahi [10/30, 3:48 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..58, Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. Nan da Nan Jikintane ya kara mutuwa Jin lallausar fatarshi a jikinta...wata iriyar ajiyar zuciya tasauke jiki a sanyaye... A hnkli ta furta "yanzu me kakeyi inba tabaniba..pls..." Kafinta kaiga krsawa ya tura bakinshi cikinnata ya fara kissin dinta tungue to tungue... Wata iriyar natsuwa tashiga ziyartarsu dukkaninsu..yana tsotsar bakinta yana wani lumshe ido kmr yasamu sweet,, hannunshi na bayanta yana kra rungumota jikinshi..bkramin fllng bane yake ratsata..ji takeyi dama da dama kawai a yaye mata abunnan dake damunta na shaawa ta huta...tunawa da tayi da Hammad ne take wannan mummunan abun..cikin hnzari tadawo hnklinta da Dan sauran kuzarinta ta tureshi daga jikinta. Tini idanuwanshi sunyi red ya kara matsota..ja baya tayi tana fadin "Dan Allah kadena..." Ta fada muryana rawa. "Haba anty bayan kinsa duk shaawatarh ta tashi..Dan Allah ki temakeni burana ta tashi...." Hammad ya fada cikin shagwaba yana kara matsarta. Mikewa tayi jiki bb kuzari tana layi Ta isa kujerar dining ta zauna tanajin jikinta na vibrating.. krsowa shima yy yna taba burarshi dake cikin gajeren wandon dake cikin jallabiyar jikinshi. .. krsowa yy gabanta ganin abinda yakeyi yasata saurin dauke knta hnkli a tashe..Bata taba yarda hammad cikakken mara kunya bane se yau dayake wasa da al'auranshi a gabanta.. cikin shagwaba yace "flower kalli burata ta fara mikewa jin duminki datayi..ko kinaso ki gnta reality." Yy mgnr still yna shafo burar tashi.. ji tayi kmr zata shige kasa dan kunya..daya ambato sunan burar tashi se taji gindinta ya amsa ta rasa dalilin hkn. Zagayowa yayi ta saitin face dinta yna shafar burarshi. "Dan Allah my flower ki tabamin burata kiji yadda tayi saboda ke.." Runtse idanuwanta tayi gam tana Dan matse cinyoyinta. "Dan Allah hammad kadena pls..ko knaso ka kasheni ne.." tyi mgnr da muryar tausayi. "Nop banason ki mutu..Amma inaso insaki a duniyar dadih ki bani dama pls..bude idonki kiga abuna ze ratsaki har can ciki Inna hauki zan rinka tabo miki..Allah burata tanada tsowo da kauri.." Kra runtse idanuwanta tayi kmr tana ganinshi..krsowa yy ya kamo hannunta unexpected kawai taji ya daura a kn burarshi.."huuuuuhhh!..sssssshhhh!!" ya fada dai dai ya dora hannunta kn burarshi. Jin hannunta Kan burarshi bakaramin shaawa bace ta kara taso mataba dukda batajita murarantaba a hannunta Amma a yadda taji jijiyar tashi tasan tanada girma. Qoqarin kwatar hannunta tashigayi daga hannunshi daya rige gam a kn burarshi..Gaza kwatar hannunta tayi daga hannunshi..a hnkli yake moving yana wasa da burarshi a hannunta kai kace cinta yakeyi...irin kmr yadda namiji keyi inysana saman mace."Wayyooo dadih.. Anty bude idonki kiga burata se kumbura takeyi.." Ji tayi jikinta yahau kyarma kmr ansa mata shocking daga dukkan alamu hammad kasheta yakesonyi....da sauri ta fisge hannunta daga hannunshi. "ka dena.. maganganun.. banzannan.. zaka kasheni..pls na rokeka Dan allah kadena.." tace muryana rawa. "Me nace Ni.." yy mgnr kmr bashi bane ya gma iskncinba,. "Pls go out.." tace murya na rawa. "Aah Ni yau a nan zan kwana.." yy mgnr kmr wani qaramin yaro Dan 5yrs. Irin Shagwababbun yarannan. Sauke masa sexy eyes dinta tayi dasuka rine da tsantsar shaawar tace "Ai dacan ba Nan kake kwanaba..Dan hk yau bka isaba.." "Yau zan kwana but inason Jin dumin matata.." yy mgnr bb alamar Wasa a kn fuskarshi. Wani irin kallo ta watsa masa Dan tasan tsaf ze aikata tinda ya fada. Murmushi yy yace "nifa kwana kawai nace zanyi bance zanyi miki wani abuba.." "Dan Allah hammad ka fita.."cewar jannarht. "nide gaskia bazan fitaba...yunwa nakeji.."yace cikin shagwaba, batada yadda zatayi dashi hk ya zubo musu cuscus da miyan dya dafa musu. Gaza cin abincin tayi se juya spoon kawai takeyi ita ynzu bata abincin takeyiba, ga abincan na damunta inside. Yana ankare da ita shi knshi ta maza yy yaci abincin ba laifi ya kora drink ya juyoda kallonshi gareta yace "Love naga bakici bane.." "Naci mna.." "Ai one spoon nga knyi..ko bakison cuscus dinne in dafa miki abinda kkeso.." "Nop..naqoshi ynzu anjima zanci.." tace hadi da miqewa ta koma Kan bed din ta kwanta. Ido ya bita dashi. "Ko wani abu na damunkine.." Bnza tayi dashi danko yawan surutuma bataso, kwashe kyn yy yakai kiching ya tsaya tsaftace kiching din. Tana ganin ya fitan ta jawo wayrta ta shiga lalubar lmbar hajiyar chardi bugu daya biyu ta daga. Gaisawa sukayi kana jannarht tayi shiru tnason mgna Amma tanajin nauyi. "Menene my doter.." cewar hajiyar chardi. Jannarht tayi kumdun Bala tace "Daman nace ...ammm...meke rage fllngs pls.." Murmushi hajiyar chardi tayi tace "ga babbban mgni a kusa dake .mijinki.." "Dan Allah ki gayamin mommy knga bnda tablet gashi babu hanyar dazan fita in siyo..." Tayi mgnr Hadi da marairaicewa. "Mijinkifa..ko har ynzu Baki yadda makaman yakinkiba.." cewar hajiyar chardi din. "Hba mommy nifa bazan iya bude mishi jikinaba Allah yasani kouda zan mutu sede in mutu gaskia aise ya rainani..."cewar jannarht. Hajiyar chardi tace "ga babban raini nan kina jawa knki..shi kuma ya zuba miki ido yna kallonki gaki mace har mace Amma babu amfani...lefinshine ba laifinkiba.." "Nide mommy ki gyamin mezanyi amfani dashi abun yana damuna fiyeda yadda yake damuna ada..bejin Yan dabaru..da Allah temakeni ki gyamin." "Ai dolene yafi nada, saboda knsan Kinsha gyara da Hadi...dakinki fllngs din ki rinka tsarki da ruwan dumi dumi zakiji ddh.." Godiya tayi mata kna sukayi sallahmah ta mike ta nufa toilet. Duk wyr datakeyi a Kunnen hammad yazo shifowa yaji tna mgnr ya labe. Murmushin kawai yy ya shigo dakin dai dai tashiga toilet. Zaunawa yayi a kn kujerar dining yna fuskantar kofar Toilet din. Ruwa me dumi dumin tayi tsarkin dashi seta samu sassauci ammafa Abu be tafiba duka.sede tasamu sassauci. Wanke face dinta tayi ta fito daga toilet din. Idanuwanta ya sauka a knshi shima itadin yake kalllo. Sauke knta kasa tayi ta karaso ta zauna gefen bed. "Inaso inyi bacci.." ta fada tana kallon direction din dayake. "Okay ki kwanta mana..aiba a knki nakeba.." yace a takaice. "Kaje dakinka mna.." "Nace miki a nan zan kwana ai.." "Okay..Ni zan bar mka dakin.." tCe tana miqewa tsaye ta nufa hnyar fita. Ganin da gaske tayi yasashi mikewa yace "karki fita..", tsayawa tayi tace "tou kai ka fita.." yace "okay naji zan fita..Amma Dan Allah xakiyimin Abu daya.." tCe "menene.." ya marairaice face yace "kiyi kissn dina pls.." "Wai meyasa ka rainanine..tace tana kallonshi. "Nibn rainakiba dannace Kiyi kissn Dina..aiba cewa nayiba kihau Kan burata.." dafe kai tayi cike dajin nauyin mgnr tace "ni bacci nkeji inzaka fita ka fita.." "Zan fita..." Yace Hadi da krsowa inda take tsaye ya manna mata wani azababben kiss a gefen kumcinta wani iri taji a jikinta. "I love youh flower.Ina rokon Allah ya nunamin rnr dazakicemin I love you Nima..sweet Drms my everything.." yna gma fadar hkn ya fice daga dakin Nan ya barta tsaye tanajin kissn din da yy mata yna ratsata. A sukwane ta nufa toilet tayi wnka ta fito tasa sleeping dress ta kwanta zuciyrta fal tunani tunani.. wayrta ta jawo tashiga lalubar num din ummih. Dagawa tayi Nan suka hau fira harda sahura sunyi waya fira sukeyi sosai bama Susan 12:am tayiba. Ummih ce ta ankare tayi mata sallahma ta katse wayr. Kwantawa tyi zuciya fal tunanin Ummih. Seda taci sauran abincin kna ta koma ta kwanta zuciya fal tunanin Ummih komi takeyi seta tuna Ummihn.. Da kyar ya iya bacci zuciyrshi fal tunanin jannarht a kullum kara sonta yakeyi shide komi zatayi masa sonta yake kryi..gashi tana bashi shawara gami da mahaifiyrshi seyaji ta kara shiga zuciyrshi..inhar zeyi 1,second be gntaba se tunaninta ya addabeshi son datakeyi mata baze misaltuba inhar yna gabanta dukse yabi ya daburce. Da tunaninta yy bacci... Jawaheer ce zaune a falonta jamila na gefenta. "Jamilah na rasa ta ina zan bullowa Al"amarinnan ..gani nakeyi knr burikana a kn hammad baze cikaba." Cewar jawaheer. Jamilah tace "Meyasa zakice hkn..karki karaya mna qawatarh bnsnki da hkba.." Jawaheer tace "Dole ince hkn..mama rabi tayi tayi itama ance akwai iskar dasuka hana aci gakaba a knsu..Ni ynzu yaushene burina ze cika na samun hammad gabaki daya Dan Allah ..." Jamilah tace "indan wannan me saukine qawatar..nifa dukda ban taba ganin kishiyrnan takiba a qaramin alhaki na dauketa." Jawaheer tace "nimade ada a hkn na dauketa amma gaskia Ni ynzu tsoron lamarin nkeji dukfa tabi ta mallakeshi kullum yna dakinta kinsan wallahi har mamanshi baya gani da mutumci a knta." Jamilah tace "Kai kji shegiya..tou yanzude knsan yadda zamuyi.." Jawaheer tace "sekin fada.." Jamilah tace " knga tinda bakida yadda Zaki fita meze hana ni inje gun bokan muji yadda zece.." "Yauwa tou nima nyi tunanin hakan..dan Allah ki qoqartamin kije a wannan satin..Dan baki 100k yadda ta kaya se muyi waya.." Jamilah ace "tou shikenan bb dmwa ..ai aiki kmr anyi angama.." Jawaheer tace "Allah yasa.." jamilah tace "ameen.." rnr gidan ta wuni se yammaci kna ta bar gidan da alqawarin nan da zuwa jibi zataje naija din. Hkn kou akayi taje tadawo Lafia ta kawowa jawaheer layoyi da magungunan turare a gidan tace ai bokan yace dole seta sa layoyin a dakin jannarht da Hammad. Nan ta rasa yaza tayi gashi ba fita sukeyiba.. After 2days, Shigowa yy dakin tana kwance dukta marairaice kallo daya yy mata ya gane tana cikin damuwar yasan bata wuce dayan biyu kou tunann aurenta dashi kou tunanin na ummihnta. Zaunawa yy gefen gadon ya zuba mata eyes..itakam dake nata eyes din tayi. yace "tashi kishirya inkaiki gida kiga Ummih.." Zumbur ta mike kmr anyi mata bushara da shiga aljannar ..yna kallonta ta dakko hijjb tasaka tasa takalmi plat shoe tazo ta tsaya gabanshi tace "na shirya.." dmnshi a shirye yke yna sanyeda mnyan kayane tasata gaba yy suka fitou falo yasawa dakin key kmr yadda yasawa nashi dakin key. A tare suka jero suka fito harabar gidan kmr wasu flowers perfect match kenan. Gaisuwa aka shiga miko musu maaikatan gidan cikin natsuwwa suke amsawa. A sabuwar motar da daddyn Abuja ya bata zasu fita. Dan hk Fito da motar yy dai dai inda take ya bude mata gidan gaba ta shiga cikeda murna dukta kagu tagmta a gidan gun ummih. Tyrda motar yy sukabar gidan jefi jefi Yana juyowa ya kalleta.. hira ya shigayi mata tanade jinshi Amma bata cewa uffan. Har suka isa gidan. Tin kafin ya kaiga yin Packing tashiga qoqarin bude murfin motar.. "ki tsaya mna ingama Packing hajiyatarh.." Yna gama packing din ta murda murfin motar ya rufe kofar. Juyowa tayi ta kalleshi cikeda zalama tace "meye hk.." Hammad yy smiling yace "bkm..kawaide nayi wani tunanine xamu juya gida ..'' "Habade bayan munzo kuma kace mu kowa.." "Yeah saboda ba ynzu ya kamata kizoba.. kamata yy ace da cikina a jikinki.." ya krshe mgnr yna kashe mata ido daya. Hade rai tayi tace "banason iskanci..budemin in fita.." "Ni kike cewa bakison iskanci..okay fine.." ya fadi hadi dayima motar key. Yna Shirin juyawa.. Cikin hnzari tace "a'ah badakai nakeba..." Kashe motar yy yace "nasha dani kike ai.. oya just kiss me..inde Kinason fita a motarnan sekinyimin kiss.." Zaro ido tayi tace "nide baxanyiba gaskia ..knatajamin rai hba dan Allah." Hammad yace "niba ja miki rai nayiba...kawai yimin kiss seki fita abinki..dankinyi kissn dina aiba cina kikayiba.." "Inba haka bafa.." cewar jannarht. "Semu juya kawai..aibawani abu bane me tsawo..baza kiyiba mukoma din.."?, Girgiza kai tayi duk zuciyrta na cikin gidan ji takeyi kmr tayi tsuntsuwa taganta cikin falon.. "Okay.. oya yimin kiss..." Batada yadda zatayi tace "A ina..." "Tungue to tungue...", Zaro ido tayi tace ",gaskia bazan iyaba..", ", Okay baza kiyiba fine...bazakiga ummihba yau knga se mujuya kawai...in kin yarda nayi miki ciki sekizo..." Wannan shine ga abinci kna gani Amma babu halinci. Dasauri tace "Aah Dan Allah..kade Bari inyi kissn kuncinta is okay ma.." Yace "Ni zakiyima wayau..ni tungue to tungue nkeso only..." Manage. [10/30, 3:48 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..57 Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. Sorry for the typing erros. Se ynzu take nadamar mgnr datayi masa tace "Allah ya kiyaye in nemi izinin kanin bayana..." Tyi mgnr a kule. Matsawa yy ya dora hannunshi a kn cinyoyinta.. zumbur tayi ta tashi shima tashin yy yace "tsaya in nuna miki ni babbane.." yy mgnr yna qoqarin zame wandon jikinshi...da sauri ta ruga ta shige toilet a tsorace. Murmushi yy yace "dakin tsaya kiga ainihin Niba yaro bane..in kikaga abuna sekin gudu." yna Gama mgnr ya juya yabar dakin yna murmushi. Yna shiga bedroom dinshi kiran mommah ya shigo wayrshi, dagawa yy Hadi da gaisheta.. batare data tsaya amsawaba tace "kna gidan uban waye tin dazu anata buga kofa kunki ku bude.... .." tna fadar hkn ta katse wayr. Hnklinshine ya tashi ya krsa ya bude kofar yga itadince tsaye. Yna bude Mata ya bata hanya ta shigo. Rufe kofar yy ya juyo yna fuskantarta yyindatake karewa gidan kallo ''mommah lafia..ai dakince inzo danazo base kinzoba.." Yamutsa baki tayi tace "Tou se Kuma gashi nazo sallamamme.." tace tna krsawa ta zauna a kn lallausar kujerar dake falon. Shima krsowar yy ya xauna a kn kujerar, dake fuskntarta. Duk hnklinshi a tashe adduarhshi Allah yasa ba wani balain bane ya kawota. "Ya jawaheer din.." cewar mommah. "Lafia.." ya amsa murya a karsashe. Cikin bacin rai ta fara magana "Yanzu Kai bakajin kunyar Allah bakajin tsoronsa..na rashin adalcin da kake aikatawa a gidannan..ace Wai Kai hammadu tinda aka kawo yarinya saboda wulaknci baka shiga dakintaba ..ynzu abinda kakeyi kayi me kyau kenan..kullum knacan gun waccen lalatacciyar Ni kenan ita na haifama Kai ko..kana namiji kakkarfa amma ynzu kazama salame ko..aikinka dayane kazauna kanata bautawa waccen karuwar kou..shine abinda yasa na haifoka ko.." "Hb mommah bafaa karuwa bace.." cewar hammad. cikin xafi mommah tace "ba karuwa bace uban mecece ita..ka kiyayeni ka kiyayi duniya..inkanason gamawa da duniya lafiaya kabi abinda nakeso..ka rabu da wannan tsinanniyar la'ananniyar karuwar wadda ta gama zubar da yayanta a titi.." Hammad yace "nifa mommah ba ruwana da wannan..in duk mazan duniyarnan sun santa a matsayin mace..inasonta shifa so ba ruwanshi da wannan zancen dakikeyi.." Katseshi tayi dacewa "kaci Kan ubanka kaida soyayyar..ka kuyayenifa Inka kara gayamin knasonta sena daga maka nono kabi duniya Dan ubanka shegen yaro Wanda besan ciwon knshiba..tou wlhy tin wuri ka gaggauta sakinta tin muna mu biyu..inhar kanason samun albarkata da farin cikina ka saki wannan me idon a kyafkyafce.." Hammad yace "Nifa mommah na gya miki bazan iya sakintaba ..Ni bnga abinda baiwar allahnnan tayi mikiba dakika tsaneta har hakan.. gaskia mommah ki gyara halinki.." "Na tsaneta din nima ka tsaneni dan ubanka..abinda babba ya hango yaro ko ya hau rimi baze hangoshiba.." Hammad ya tabe Baki yace "nide babu abinda na hango inba kaunartaba.." Mommah tace "in bakayimin shuruba sena kwada maka mummunan tafi shege Dan banza sallamamme kawai.. wlhy tin muna shaida juna nidakai ka kiyayeni..." "Nifa mommah bnda matsala dake kecede kika sawa rnki kiyayyar abinda nakeso..ni kuma abinda nakeso inasonshi abadan da"Iman..." Cikin zafin Rai mommah tace"Aikou tarena haifeku sekun rabu inhar Ina numfashi ..bazan yardaba karuwa ta haifar min jikaba a cikin gidannan..shegiya Yar iska karuwa me bin mazan mutane..Allah ya isa tsakanina dake..kinbi kin lalatamin yaro..karuwar bnza kawai" ta krshe mgnr tana daga murya...hatta jawaheer dake sama seda taji hkn ya bata tabbacin mommah ce. Jannarht Kam taji komi dasuke fadi tin shigowarta take jiyo komi dasuke cewa a kunnenta hawayene yashiga zirya a kn kuncinta ita kuma nata kaddarar kenan tace a zuciyrta. "Gaskia mommah kidena ce mata karuwa..inma krwarce Ni inaso.." Ya fada yna mikewa tsaye.da niyar yabarma falon gbki dya. Itama mikewar tayi, Gyalen dake knta ta cire ta damra a kugu tace "nace mata karuwa ashawo...in wuyanka ya kawo ka tsireni Dan ubanka.." "Ni bn Isa in tsirekiba a matsayinki na mahaifiya koyarwar addinin isilama be nunamin hknba..Amma gaskia mommah abinda kikeyi is not good ..harga Allah nayi miki biyayya na auren abinda banaso nayi hkri nazauna da ita ..Ni kuma na aura wadda nkeso tashin hnklinki ya hanamu zama saboda Allah..gaskia Ni kina shiga haqqina..." "Ubanka kaida haqqin..Ka fadamin duk abinda kaga dama inde a kn karuwarnan ne nasan bayin knka bne asiri na aiki anwanke a baka kasha kou.." "Ni ba abinda aka wanke aka bani.. soyayyace Kuma Allah ne ya doramin.." cewar hammad. Dakuwa ta mika masa "Dan ubanka in Ina mgna kna mgna senaci mutumcin gidanku Dan bura uba kai..zaka kirawomin Jawaheer kou senaci ubanka.." "Tana upstairs Nan ne na yanke zata zauna.." yace a takaice. Don beson zuwa. "Eh saboda kasamu dmr cin amanarta kou kullum kna gindin karuwa.. Dan Allah Inka Isa kaki shiga dakinnata kaga yadda zamuyi dakai..maza ka kirawomin ita.." Saboda izinin mahaifiya beda yadda zeyine yasashi nufar hnyar upstairs din. dai dai jawaheer din tana sakkowa. Yna ganin itace ya dawo ya zauna. Karasowa tayi sanye takeda riga da skeet matsatse. tna rangwada she's look like Yan gudu evening. dan rissinawa tyi cikin kilbibi tace ",mommah sannu da zuwa..Ina wuni.." Washe baki tayi tace "lafia lau yar halaq ya akaji da hkri da gidan miji da tsinanniyar kishiya..toufa sede hkri Allah ya jarabceki da kishiya karuwa.." Zaunawa tayi gefen mommah ta saddakai kasa kmr salaha. ne dakin tsinanniyar Nan..." jawaheer na shirin nuna mata dakin .. Hammad ya wurga mata wani mummunan kallo... Jan bakinta tayi tayi shiru. Ganin hkn yasa mommah miqewa ta nufa dakin jannarht din gadan gadan kmr tasan nanne dakin. Da sauri hammad yazo ya shiga gabanta. "Dan ubanka matsamin inje inji ko gidan ubantane nan da bazata fitoba byn taji zuwana.. kodayakema batada uban dazataje gidannashi tinda yar zinace yar titi...." cewar mommah. Shi knshi hammad yaji zafin kalamannata, "Yanzu mommah inta fito ta gaidakinma ba amsawa zakiba..tin Zuwanki gidannan mommah kiketa zaginta gaskia be daceba..ta yayama zata iya gaidaki." "Sannu sallamamme..zaka matsamin in shiga ko Sena tsinka maka mari.." "Inkin shiga mezakiyi mata mommah..pls and pls ki barta ta huta a gidan mijinta.." "Ai tinda ta auri dana ita knta tasan ba gidan zamanta bane data auri shege Dan gidan marayu kmr ita ai kaga lahiya laune.." cewar mommah. Jawaheer na xaune farin ciki kmr ze kasheta ta daura kafa daya kn daya. "Ni kouma itadince tayi zinar inasonta hk.." "Dallah rufemin baki wawa kawai meka sani Kai Dan ubanka tinda an mallakeka..dayakema tasan abinda tayi ai kaga bata iya fitowa falon bama shegiya ashawo.. me asirce yaron mutane insha allahu a haka zaki kare a gantale sannan ki kwana dasanin keda farin ciki a gidan dana se rnr dakika tafi gidanku..." Duk jannarht na ji tin tini hawaye ke zirya a kn kuncinta bakin ciki kmr ze kasheta takeji..zamewa tayi tazauna a kasan dakin tnajin mommah na jifarta da muggan kalamai. Mommah ta gama zage zagenta Amma hammad yaki yarda ta shiga dakin harshi seda ta zage tas Amma ko a jikinsa. Tayi barin matsifa iya matsifa Seda ta gama dmn hknne ya kawota, kna tabar gidan har motar jawaheer ta rakota, Allah Allah hammad yakeyi daman ta tafi. Dreva yajata tabar gidan farin ciki kmr ze kashe jawaheer taji dadin yadda mommah tazo ta zage jannarht din tass ji takeyi kmr ta zuba ruwa kasa tasha. Shigowa falon tayi ..dmn yna bakin kofar yna jirn shigowarta cikin falon jawota yy da karfi ya jefata kn kujera ya take kafarta da karfi yadda seda ta kwallara Kara.danma Allah yaso babu takalmi a kafarsa. "Wayyoo kafata..! Ka dagamin kafana pls.." ta fada cikin karadi. Wani irin mugun kallo ya watsa mata yace "munafuka..kina tunanin dankin gayawa mommah ita zata sani in shiga dakinki..ke nan kinada abunda zancine a jikinki..sauran maza kawai.. mayyar maza..Wato an riga da ansabada jijiyar namiji kou..maza yarinya ki natsu ki sani Ni tawa jijiyar bana kazaman mata bane irinki...dafatan kin gane.." rnshi a matukar bace yke mgnr. Jikinta har Yna kakkarwa tsabar tsoro yace "Dan Allah kayi hkri..kadagamin kafata.." tayi mgnr kmr ztyi hawaye har lokacin kafarshi na takeda kafarta. Daka mata tsawa yy yace "ssssshhh! Kama bakinki." Yy mgnr ynasa hannu a bakinshi. Ai Nan tayi shiru kmr ruwa ya cita se zufar wahala takeyi.. "Wannan shine worning din dazanyi miki na farko na karshe..inkika kuskura mommah ta kara zuwa gidannan dasunan matsalarki tazo ta batama iyalina rai tou rnr kinshiga uku kin lalace a gidannan ...knji na rantse miki da Allah ranar se nayi miki dukan tsiya ta yadda bazaki kara tashiba moruwama kin dena daga ranar,Domin sena karyaki nayi miki raga raga,,," yna gma fadar hkn ya juya ya nufa dakin jannarht. Itakou wani irin kuka ta fashe dashi na azaba tini kafar tata ta kumbura jikin Hutu. Kwalawa me aikinta kira tayi duk sukazo su duka suka kamata suka kaita bedroom dinta,. Jikinshi na rawa ya shigo dakin ya gnta kwance tana kuka kmr rnta ze fita daukkota yy ya rugumeta jikinshi suka zauna a gefen gadon.tana rungume jikinshi tana kuka shima Yana kukan yace "happiness kiyi hkri..Ni naganrki nace ina sonki kuma nike sonki baruwana dako ke wacece inasonki hk..Kiyi hkr a da mommah nasan wata rana zata gane.." kuka yariga yaci karfinta batada katafus se aikin kuka takeyi danshine samun sassaucinta. Aikin rarrashi yaketayi Amma batayi shiruba sannan batayi qoqarin kwace kntaba daga jikinshi. Seda ta gaji dn knta kna tayi shiru. Shima se lokacin yy shiru. Amma bakin cikin na cinta inside. Dago red eyes dinsa tayi tana kalleshi tace "kasakeni pls kaima seka huta nima in huta.." Hannu ya dora a kn labbanta yace "karki kara fadar hakan..babu kyau mace tacema mijinta na Sunnah ya saketa Wlhy bazan iya sakinkiba jannarht kouda za asamin wuka.." Zamewa tayi daga jikinshi tana hawaye ta kwanta a kn gadon tana jan numfashi hadi da ajiyar zuciya..cikeda tausayin knsu yake kallonta. Rnr hk suka kwana kowa zuciya bb dadih. Jawaheer Kam ta kwana tana jinyar kafarta. Washe gari da kou da kyar yasamu tadansa wani abu a cikinta sunyi waya da ummih Amma Sam bata gaya mata damuwartaba duk tana cikin damuwar. ummihn tariga data gane hkn ta tambayeta tace bakomi. Haka yaci gaba da kulada ita tini yazama mijin marainiya. Seda akayi kwana hudu da faruwar abun tasawa rnta sakama. zaune take a kn daddumar ta idar da sallarh magrib kenan tana lazimi yashigo dakin byn ya dawo daga sallarh asubahi, sanye yakeda jallabiya milk color. Krsowa yayi yazauna a gefen gadon yana kallonta. Adduarh tayi ta shafa ta juyo itama shidin take kallo, tin rnr da mommah taxo dataji meya faru a kunnenta ba lbri aka bataba seta tsinci knta a tausayinsa. Murmushi ya sakar mata. "Happiness..I love you.." ya fada cikin sexy voice dinshi Hadi da narai narai da idanuwanshi. Dauke idonta tayi daga kallonshi sometimes idanuwanshi nada kwarjinin dake harbin nata idon. " inaso muyi mgna.." cewar jannarht. This is the first time data farayi masa mgna da murya me taushi natsuwa yy yace "Ina jikin happiness.." Cikin sanyin murya ta fara magana." Zan baka shawarane a kn mommah pls. Komi mommah zatayi maka mahaifiyrkace yau kou haihuwarka tayi ta jefaka a wutar knada haqqi Amma Allah ne zebi mka haqqinka..bakada damar daga muryanka sama da nata..Komi tayi maka uwa ce gareka Kuma kasan ba a chanzawa tuwo suna.. kaga Kai kanada uwar..inkayi la'akari wani beda itama kwata kwata nema yakeyi kouda kullum zata rinka zaginshi da duka wani yanaso..uwa tanada dadih ba abar wulakntawa bace dukda nasan baka wulakntataba..Amma wata mgnr inta fada kayi shiru ai a Kainane..tou Ni bnji komiba koudama naji wallahi na yafe mata duniya da lahira..kaga Kai kasan uwarka da ubanka Ni bnsan kowa nawaba se Ummih .." ta krshe mgnr idanuwanta na cikowa da hawaye. Bkramin shigarshi msganganunta sukayiba, "Nine babanki nine mamanki my happiness har abadan bnason kiyi kukan maraici..Amma inajin zafin kalaman mommah a gareki." Hawaye na zirya a kuncinta tace "bnaso knajin zafi .." "Why..ai dolene inji zafin ana jifar abinda nafiso a duniya da mummunan kalami.." cewar hammad. Jannarht tace "ai gaskia ta fada hammad bnsan kowa nawaba se Ummih..Ni yau dazanga iyayena ko a wacce hnya suka sameni znji dadih kaga gorin da akeyimin zeyi sauki.."ta krshe mgnr still hawaye na bin kuncinta. Tausayintane ya rufeshi yace "Pls dena hawayennan bnason kinayimin asararsu.." "Sekayimin alqawari bazaka kara daga muryarka sama dana mommah ba.." cewar Jannarht. "Nayi..Amma inde a knkine ko nayi bazan iya saukewaba..." "Pls bnason ka kara Dan Allah inason ka gama da duniyarka lafia uwa uwace kouda tana bin bola ne.." "Tou Anty insha allahu bazan qaraba shikenan.." Girgiza kai tayi.. yace "seme Kuma.." Tace"pls ka shiga dakin matarka ka sauke nauyin da allah ya dora maka kada kaci haqqinta pls..dadihn xaman duniya kada ka xalinci kowa." Murmushi yy yace "okay first love insha allahu zanyi tunani shikenan.." Daga masa Kai tayi. yace "yauwa matatarh share hawayennaki.." Hade Rai tayi tace " matarka ko antynka.." Murmushi hammad yy yace "bazaki taba chanzawaba anty kinadason girma.." "Dolene inso girma tinda Allah ne ya bani..shekara nawa na baka" Wani irin shu'umin murmushi yasaki yace "Ina shekarun nunaminsu ingani.." Harara ta balla masa tace " Aiko makaho ya laluba yasan daidai ." "Hmmmm knsan Allah daza ki yarda mu gwada..a cikin 1mnt zan nuna miki your age is just a number..nifa bna ganinki wata babba kmr yar 10yrs nake kallonki.." Kallon rainin hnklin ta watsa masa tace "tashi ka fitarmin a daki.." "nasha zamu gwadane se a bambamce.." yy mgnr yna kallon lips dinta. " tashi ka fita..." tayi directing dinshi. Hadi da mikewa tsaye ta nannade daddumar ta ajiyeta a mazauninta. Ta juyo ta gnshi ya zubo mata ido ynayi mata kallon kwadayi. Ita knta seda taji kunyar kallon dyake jifarta dashi. "anty me kayan dadih..Allah ya nunamin rnda zanga kayannan gani gani..wayyoo!..ssshhhh...!! Rnr zan barje gumina yaro zesaki nadama.." Klmn nashi jinsu tayi har tsakiyar knta. Krsawa tayi ta zauna a kn kujerar dake dakin. Shikam gogan yana kallon reation dinta. Tace "Dan Allah tashi ka fita bazan ita da iskncinnanba.." Marairaicewa yy yace "iskncin me anty..." "Gashinan knayi.." Tasowa yy ya Karaso kn kujerar datake zaune ya zubo mata mayatattun idanuwanshi.. "meye hk.." ta fada jikinta na kra daukar wasu sakwannin da baama fara isar dasuba. Zaunawa yy daram a kan cinyarta..yace "inajinki cigaba dacemin Dan iska...." "Washh ..pls dagani nauyi..kafata zata balle.." Murmushi yy yace "Dan zaman da nayi a cinyrki kina raki ranar dana shiga pussynkifa inata wutsil wutsil wutsil a cikifa yazakiyi.." ykrshe mgnr yna moving duwawunshi a kn cinyoyinta. Ai knkace kwabo jikinta ya fara kyarma kasanta kuwa tini ya jiqe da ruwa detty tolk na bala'in motsata ballan tanama gashi zaune a kn cinyoyinta , ji ykeyi kmr ynasa mata shocking.. Shikam kou a jikinshi yace "Na qosa injini a gindinki anty...sssshhh! Wuuuuussshhhh!! Ummmmmhhhhh!!!..rnr zan ciki in ciki inyi sukuwa cikin pussynki inyi miki gwason dadih...uhmmmm.." rasa hannunshi cikinnata Yana masa susar kadan gare.. dukkanin ilahirin jijiyoyin dake jikinta seda Suka amsa cikin hnzari ta matse cinyoyinta jikinta yahau kakkarwa...cikin hnxari ta tureshi daga jikinta tana fadin "dena pls Dan allah kyi shiru..bnso" Smiling yy yace "am sorry na dena.." "Fita pls Dan Allah na rokeka.." tyi mgnr tna marairaicewa "Okay.." yCe yy kmr ze fita ya dawo ya shafi kn nononta kna ya fice a guje daga dakin. Batasan santa tace "wayyoo...! " Tsaf hammad yaji sanda tace hkn. Zaunawa yy a kn kujerar falon yna murmushi a zuciya yace " kadan kika gani ..bake kince girmaba..mgna kadan kice shekaru..da an tabaki dakin rikice.." a fili yke mgnr. Kyalkyacewa yy da dariya, shi knshi jikinshi ya amsa jinshi da yy a kn cinyarta. Da kyar ta iya mikewa ta dawo kn gadon tana face ciki.. "washhh..." Ta fadi Hadi da kwanciya kn gadon. Ji takeyi gabanta na tsil tsil jikinta har yana rawa kwata kwata batason ya tabata gudun abun kunya ammashi sam be gudun abun kunyar. itakam Dole ta gujema abun kunyar gudun kada girmanta ya fadi ..kwantawa tyi rufda ciki tanajin kmr zatayi kuka tsabar fllngs din dake damuwarta..."Yaronnan ya cuceni.." ta furta a zuciya. Hk taketa juyi a gadon tanaji anayi sallarh isha'in aka idar Amma ta gaza tashi kwata kwata. Byn yy sallarh isha'in yadawo ya nufo dakin. Da sallamar ya tura kofar ya shigo. Kallo dya yy mata yasan tana cikin wani hali. Dago da face dinta tayi tana kallonshi tace "pls karka krso..'' Tsayawa yy Jak yace "saboda mi.." "Dan Allah de karka karoso..jeka kwanta.." "Okay food fah..me kkeso in dafa miki.." Cikin hnzari tace "Anything.." ta fadi hknne ko ze barta ta huta. Murmushi yayi ya juya yabar dakin ya nufa kiching. Jiki na rawa ta mike ta nufa toilet jingina tayi da kofar toilet din tana rintse ido a hnkli taketa mammatse cinyoyinta kou zata samu sassauci ammafa tashiga muguwar whla ba kadanba, ga azaba a mararta.... Seda tayi 1awa a toilet tana aikin mammatse cinyoyinta amma abu yaci tura...da kyar ta iya controlling knta tayi wani Dan mitsilin fitsari wanda da kyar ya fito..dai dai ta fito daga toilet din tana dafe bngo yashigo dakin. Hannunshi rikeda food plastic. Ajiyewa yy a kn dining table ya zubo mata ido. Tana tafiya da kyar ta krsa kn gefen gadon ta zauna. Se yji ta bashi tausayi. Krsowa yy gefen gadon yana tsaye yake fadin "Antynarh what happened.." Bnza dashi tayi .. "Okay sorry.. .. Bari inyi miki wani abu.." ya krashe mgnr yna zama kn gadon. Jikinta na rawa tace "pls kadena..ka tuna promise Dan Allah karka tabani.." Rungumarta yy jikinshi yna sauke numfashi. yace "plz ki tsaya kiji Ni bnce tabaki znyiba..." [10/30, 3:48 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..59 Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. *Dedicated to grp 1, vip nagode da love, Allah yabar zumunci.* *Babu editing.*🥰 Dabarace ta Fado mata tace "Ka bari se munje gida pls.." "Kinyi promise...zaki bari in taba nono Dan Allah..suna tsolemin ido.." "Mara kunya..." Ta fada a zuciyrta Amma a fili tace. "Okay..." Yana murna ya bude murfin motar ya fito ya zagaya dasauri ya bude Mata nata. Fitowa tayi tana karewa gidan datayi missn kallo. Masu gadi da maaikatan gidan ganinta yasasu Jin dadih da farin ciki su knsu sunyi kewarta krsowa sukayi sukafara miko gaisuwa. Cikeda farin cikin ganinsu take amsa gaiguwar tasu tana murmushin da har wutshiryata sedata bayyana.. ido ya zuba Mata in tana murmushi tafi kyau.. sedata Gama Gaisawa dasu kna suka nufa hnyar shiga falon gidan A tare suna zuwa kofar falo ta juyo ta kalleshi tace "Ina zakaje.." Yayi murmushi yace "zanje in gaisar da ummih ne daganan in gaya mata tayi miki fada don har yanzu kinki ki hani haqqina..." Kallon up and down tayi masa tace "kana wasa nema...nifa ka tafi kadawo anjima..ko gobe.." "Gobe kmrya...tabdijan kin mnta alqawarinmu na nonon dazaki bani insha.." cewar hammad. Hannu tasa a kai tace "nashiga uku..so kakeyi kowa yaji..shikenanma na fasa gaskia tinda kake tereren bankada.." Cikin hnzari yace "dankinga knzo saitin falonku.. knsan qaramin aikinane in ciccibeki in maidaki motarh..ko karyane.." "Ni bnceba..ammande ka tafi kadawo anjima.." "Zande jiraki a motar kou karfe nawa zakikai.." cewar hammad. "Okay toka koma mana inyaso seka jirani a car din.." "Zan gaida Ummih ne.." Yana fadar hkn ya tura kofar falon ya shiga. Hk ya biyoshi a baya amma bataso ya biyotaba saboda Ummih tana ganin kmr bazatayi farin ciki da ganinsu tareba. Zaune take a falon zuciyrta fal tunanin jannarht din.. kwatsam Taji an bude kofar falon dagowar dazatayi taga hammad ne. Se jannarht bite dashi. A guje jannarht ta karaso ta fada jikin ummihn cikin shagwaba tace " I miss you ummihnarh..kullum da kyar nake bacci sbda tunaninki.." Cikeda farin cikin ganinta ummih tace "missn you more mamana..ya gida ya iyalinnaki.." "Alhmdllh my Ummih..." Tsugunnawa hammad yy Yana kallonsu cikeda shaawar. "Ummih ina wuni..munsameku Lafia.." cewa hammad. Fuska babu yabo babu fallasa Ummih ta amsa. Nan tashiga kwalawa sahura kira..fitowa tayi daga kiching din ..ai tanayin arba da anty jannarht ta rugu a guje ta fada jikin Ummih tana murnan ganin jannarht din. Ummih tCe "xaku karyamin kasusuwafa kwaraku..maza dagani kuje kuyita murnarku can.." dagata jannarht tayi ta zauna kusa da ita ta daura kafadarta a kn Ummih. Sahurama zaunawa tayi kusa da anty jannarht ta zuba mata ido cikeda kewa.."Anty Ina wuni...wlhy munyi kewarki dabakyanan Gidannan yazama kmr kango.." Murmushi Anty jannarht tayi tace "Lafia lau sahura Ina bbyna.." Sahura tace "tana daki.." Jannarht tace "lafiarta de ko.." Ummih tace "dazunnan tasamu yarinyarnan tayita duka saboda ta fasa tv stand din bedroom dina.." Hade rai jannarht tayi tace ",dankinga bana nan shine zakiyita dakarmin bby ko..tou ban yafe mikiba.." Sahura tace "Allah Anty ta cika banna ga kuka wuni takeyi koke koke musammanma inta juya ido taga bata gankiba sometimes ma batayin bacci..." "Allah srki my dother..zan tafi da ita.." Ummih tace "labari kikeyi...maza sahura jeki kawowa masa ruwa.." Se lokacin sahura da lura da Hammad dayane zaune kasan carpet ya tankwashe kafa ke kyace wani salihine. "Laaahh..Ina wuni uncul .." cewar sahura. Haushi ya kama jannarht uncul kuma kmr wani babbah.. "Lafia lau..ya bbyn.." hammad ya amsa knshi na qasa. "Lafia lau..." Ta fadi hadi da juyawa tabar falon. "Haba haba zauna a kn kujera mna.." cewar Ummih tana kallon hammad. "Aah Ummih nanma yy tnks.." cewar hammad Kallonshi jannarht tayi ke kyace ainihin na Allah ne. Na ko tantirin Dan iskane..."Ummih zan kwana a nan..."cewar jannarht. Gaban Hammad ne ya ynke ya fadi rass.. "Kin tambaya mijinki.." cewar Ummih. Shiru jannarht tayi tana wasa da hannunta a kn jikin ummihn...Allah yasani tayi kewar Ummih gani takeyi kouda yau zataga uwar data haifeta bazata taba sontaba kmr yadda takeson ummihnba saboda ita Ummih ita tasan komi nata ita taci kashinta tayi mata komi tin lokacin da batamasan wacece itaba Ummih tasota har ynzuma tana sonta. Ta tabbtr kouda Ummih itace wadda ta haifeta iyakar abinda zatayi mata kenan. Ummih taxama jaruma a ratuwarta. dawowa sahura tayi hannunta rikeda trea me dauke da glass cup biyu da drinks. Zubawa hammad drinks din tayi a cikin cup din me gindin turmi. Amsa yy ya kai baki ya kurba kadan... Zubowa jannarht tayi ta mika mata kin amsa tayi tace "Ummih zata bani a baki.." "knji kunya..to da babuni wake baki se ynzu dakika ganni zaki takuramin.." Ummih tace. Sahura tace "Kai anty baki girma.." Jannarht tace "A gurin ummihnarh ba.." Murmushi Ummih tayi ta amsa cup din tasa mata a baki kurba biyu tayi tji snyin ya ratsata zadda dih... "sahura Wai diyarnan bacci takeyine.." Sahura dake zaune gefenta tace "eh ..." "Jeki kawomin ita ingnta.." cewar jannarht Mikewa tsaye tayi ta nufa bedroom dinta ba jimawa ta dawo rikeda janan.. tin kafin su krso ta hango Anty jannarht ai tana ganinta tahau murna tana zillo tana miko hannu. Itama Anty jannarht din tayi farin cikin ganinta.. "Allah sarki swry..." Cewar Anty jannarht dai dai sahuran ta qaraso ta mika mata ita. Amsarta tayi tana farin ciki..ta manna mata kiss a kumatu..itakam qoqarin daga mata hijjb takeyi ta cusa mata hannu a Kai.. a hnkli ta kalli hammad taga shima ita yake satar kallo..wayancewa tashigayi kada yarinyar tabata kunya a gaban Hammad. Ummih tace "Aike bazaki bar halinkiba janan.." Sahura tace "Aikuwa .." Jannarht de murmushi tayi tana dan kaudar da hannun jannarht din daga kn nononta. Mikewa hammad y ajiye cup din a table din ya juya da niyar barin falon. Ummih tace "Ina zakaje.." Yana mamakin Ummih a iya saninshi yasan batasonshi amma seyaga chanji a tareda ita. "Zanje mota ne..in jirata.." Ummih tace "koude kje stting room.." Hammad yace "aah ummih car dinma yy tnks.." ya juya yabar falon ya nufa motarshi yazauna zuciyrshi cikeda son Anty jannarht. Yana fita Ummih ta juyo da hnklinta kn jannarht tce "mamana kinki sawa knki salama ko..har ynzu baki saki rnkiba.." Jannarht tace "me ki gani Ummih..". "Bazaki boyemin komiba my love..ngni a kn fuskarki .kou akwai wata matsalarne.." cewar Ummih Girgiza Kai jannarht tayi ummih tace "kunaso ki boyeminne ko my love ..zainab batade addabarmin ke kou..don wlhy duk yadda aka kaiga son aurennan inhar zainab na takura miki aurennan baki zamanshi sede ayi yadda za ayi.." Sahura tace "Insha allahu bazama ayi hknba.." Jannarht de batace komiba..nan hira ta kacame tsaninsu hirar yaushe rabo jannarht kam se sangartarta takeyi yadda taso.. Hammad Kam yanacan zaune duk byn yan minyoci seya duba wayrshi ya wosa suje gida shide nonon nan na tsole masa ido ynason ya tabasu yji sanyi sanyi.... Har wajajen after magrib suna nan suna hirarsu se sallah ke tadasu,. Duk sunma mnce da wani hammad...har akayi isha I. Ummih tayi feeding jannarht da tuwon semovita miyar yauki. Byn sun Gama sun dawo falon suncigabada hirar shap kowa ya mance da wani hammad. "Wai Anty a nan zaki kwana ne.." cewar sahura Ummih tace "innalillahi...kngani nama manta shap wallahi..ashe mijinki na motar yana jirnk.. Tashi ki tafi.." Jannarht tace "Ni a nan zan kwana.." "Kin tambayeshi.." Girgiza Kai jannarht tayi ummih tace "saboda a garin gaba gaba muke kawai byn mun dauki alhakinshi tin dazu ynacan yna jirnki kuma seki kwana...sahura jeki hada abinci ki kawo mata takai masa.." Jannarht ta turo baki tace "habade Ummih takai masa ita.." Ummih tace "okay haka kikeyi masa a gidan ko..tou kideyi ladabi da biyayya shi aure ba ruwanshi da mgnr shekaru..ni tin farko ba yaron bane bnaso mahaidiyrshice bana kauna a duniyarnan..tinda Allah ya hada knga se hkri...na miqama Allah lamarina.." ummih tamrshe mgnr cikeda sarewa. Jannarht de najinta ita ta rasa abinda yasa Ummih tayi sanyi hk.lallai da walakn goro cikin miya. Sahura ta hado komi a trea din ta kawo falon. Ummih tace "amsa ki kai masa.." Lamgwabewa jannarht tayi tace "Ummih Dan Allah ta kai masa kafana ciwo.." Ummih tace "aishekenan..tafi da key din stting room ki kaishi can yadda zeji dadihn cin abincin." Tou sahura tace ta juya tabar falon. Direct gun motarshi ta nufa taga murfin a bude tin tini yna zaune sallah ne ke tayrdashi dayaje masallaci yadawo ze koma ya zauna yna jiran fitowarta sam beji haushintana saboda yasan ta jima bata gantaba. "Sannu uncul.." cewar sahura. "Yauwa...anty jannarht din bata shirya bane.." Sahura tace "eh...ance kaci abinci tukunna.." Hammad yace "okay.." dabadan ynason abincin Ummih ba da bazeciba don ya kagu yagansu a gida. Sitting room din ta kaishi ta zuba masa abincin kana ta fice. Tindaya shigo idanuwanshi na kn pictures dinsu dake manne a falon sunyi kyau. Ita da ummih. Se kuma daya ita kadai tana sanye da doguwar rigar dubai me ado a kirji da hannaye. Kyn ya amsheta ta yane knta da gyale setayi kmr yan shuwa arab gashi tayi dariya wushiryarta sama da qasa ta fito radau.. "wow..!Allah yy halittarh.." hammad yace idanuwanshi kyam a kn picture din ji ykeyi kmr itadin yake gani gabanshi gaskia rigarnan ta amshi jikinta ta burgeshi dukdade rigar kyaun ta taras. "Kai daban auretaba danayi asarar mace.." hammad ya furta Hadi da mikewa ya krsa fun hoton ya zuba masa ido. "Farar mace alkyabbar Mata.." gbki dya ya shagaltu da kallon picture dinnata dukya daburce kmr rnr ya fara ganinta. Seda ya dauki minyoci yna tsaye yana kallon picture din kna ya Ciro wayrshi aljihu ya dauki hoton a wayrshi. Cikin farin ciki ya koma ya zauna ya faracin tuwon yanaci yna kallon hotonnata. Allah sarki rai da abinda yakeso se Allah. "Sahura tashi ki hada mata kynta dazata bukata..tinda gata tazo seta tafi da kynta dmn inaso in Aiko sahura ta kawo Miki.",cewar Ummih. Sahura tace tou ta nufa upstairs dinyin abinda akasata Jannarht tace "Ummih kina korana kou..nifa bazan jeba ko inaba..inaso in kwana pls.." Ummih tace "rufamin asiri mama dan Allah kiyi hkri de kibi mijinki." Jannarht ace "Ummih banaso in tafi kuma in brki kewarki nyimin yawa..", Ummih tce "Mee 2 mamana..Amma kinga bata yuwwa baki tambaya mijinkiba ki kwana nan..aikinga bata yuwwa hakannan.." Jannarht tace "nafa jima bangankiba hba Ummih.." Ummih tace "dukda hakan mama.." shagwabewa jannarht tayi ita a dole bazata tafiba... Sahura kuwa ta hada mata komi nata ta fara fitar dasu gun motar tashi. Hammad bayan ya gama cin abincin ya juma, a zaune yagade har dare na nemanyi gimbiyar bata fitoba..mikewa yy ya nufo falon tana kwance kn cinyar Ummih yashigo,. Ya tsugunna yace "Ummih zamu tafi.." Jannarht tayi charab tace "Ni a nan zan kwana.." Wani irin kallo ya jefeta dashi batareda Ummih ta luraba. Amma ita tsaf tagani.. "Maza tashi ku tafi ..bari gaddamarnan jannarht tashi ku tafi...inde hk zata rinkayi kadena kawota.." cewar Ummih. Zumbur tyi ta tashi zaune tace "haba Ummih..." "Eh mana .." cewar Ummih. Hammad de na kallonta tanata shagwaba ji yakeyi daman shine take yimawa dayafi kowa jin dadih. Shifa kwata kwata be ganin shekarunta ganinta yakeyi kmr yar 12yrs. Da kyar Ummih ta lallabata tasamu tayarda zata bishi badan hkn tasoba. Suna tafe Ummih da sahura na biyu dasu har bakin motar. Kmr ta tuna wani abu tajawo hannun sahura zasu dawo falon Ummih tace "Wai menene hakane kikeyi mama.." "Ummih zan dakko abunane.." cewar jannarht ",Maza kiyi sauri don Allah.." cewar Ummih. A tare da sahura suka shigo falon upstairs suka haye tashiga dakinta ta fara duba drowers dinta taga babu abinda take nema. Cikin lokaci qanqani ta rikita dakin. "Me kike nema anty.." cewar sahura. "Tablets din da nakesha dinnan.. Naga bngnshiba.." "Kilan rannan da mukayi kwalima mun zubar a bola..." "Innalillahi..nashiga uku..." Jannarht ta fada. Sahura tace "mezakiyi dashi kuma anty bayan kinada aurenki yanzu.." Harara ta ballah mata "se akace miki muna wani abun ko..." Zaro ido sahura tayi tace "kina nufin be taba kusantarkiba.." "Ke kam wani lokacin kmr bakida hnkli.. Ke ynzu nabari wannan ya kusanceni ai kyayimin fada.."cewar Jannarht. "Fadan me mijinkinefa ba kwartoba...tab gaskia anty bakaramin sonki mutuminnan yakeyiba...wlhy a zamanin Nan bahu namijin daze zauna dake na tsawon wadanna watannin Kuma be kusancekiba, babushi gaskia..." Jannarht tace "dallah rufamin Baki...aini kin cuceni ynzu yazanyi..." Sahura tace "kawai ki bada kai bori ya hau.." Jannarht ta ballara mata harara tace "ba boriba sede kakan bori.." tyi mgnr tana amsar janan dake hannun sahuran ganin kyn hannun nata sunyi mata yawa. Hk suka sakko kasan kicibus sukayi da ummih zatazo kiransu. "Kai mama kinada abun haushi..tin dazu daukko abu kmr knje daukko dakin gabaki daya.." cewar Ummih. "Sorry..." Cewar jannarht. "Ba wani sorry.." ta tasata gama har bakin car din tini ya gama kwashe kayan da sahura ta ajiye bakin car din yasa a but harda manyan akwatinan da nahnah tase Mata.. "shiga Allah ya tsare Allah ya bada haqurin zama.." cewar Ummih. Hammad ya amsa da "Ameen..." Ummih ta amsa janan daga hannunta janan din na kuka. Bude mata gaban motar ummih tayi . ta shiga tana hawaye... Ummih tace "tinda kuka kikeyi zance kada ya kara kawoki gaskia...maza share hawayenki." Share hawayen tayi still wasu na bin wasu. Sahura ta zagayo ta mika mata jakar system dinta. Hammad ya ciro kudi kimanin 2000k ya mikawa ummih kn amsa tayi seda ya rinka rokonta kna ta amsa tayi masa godiya Hadi dayi musu adduarh, yashiga motar yajata sukabar gidan. seda Suka fice daga gidan kana Ummih da sahura suka koma cikin hidan. Cikeda kewar jannarht din. Suna tafe tana Hawaye wani na bin wani. Tsayawa yy ya faka motar yace "kiyi shiru pls in kina kukannan bazan iya driving dinba..." ",Ni ka maidani gidan Ummih to.." cewar jannarht tana hawaye. "Wasa kikeyi..ke da ace baki biyoneba sede mu kwana nidake a gidan...dubeki kmr wata bby a Haka kuma kikedason girman..." Goge hawayenta tayi wai gudun kada ya rainata ta tsagaita da kukan.. murmushi yy yace "anty sarkin son girma.." tayrda motar yy sukahau titi sukaci gabada tafiya Yana driving yna satar kallonta, ita Kam knta kasa tana wasa da yatsun hannunta. ''in kaje pharmacy inaso inse magani ..." Ta fada cikin sexy voice dinta. "Wani irin magani..." Hammadu ya tambayeta.. "Maganin ciwon kafa da ciwon Kai.." jannarht tace hadi da daurewa. "Okay..kafarne ke ciwo flower...sowie inmunje zanyi miki tausa.." "Banaso..." Juyowa yy ya kalleta yace "Wasa kikeyi...ina alwawarinmu .." Cikin rashin fahimta tace "Alqawarin me.." "Nonon dakikace zaki barni in taba.." "Wai meyasa bakajin kunya ne..yanzu aka barka seka taba bayan ina antynka..nifa ba saarhka bace....aah gaskia Ni wasa nakeyi..damande danka barni ne inshiga gidan mu.." Dan satar kallonta yy wato shi zata renawa hnkli. "Antyna kou matata... Wata rana sekinyi nadamar kalamannan naki anty..kin raina ni ko bakisan namiji ko wanda be kainiba seya saki kuka..abu daya zeyi miki sekin raina kanki....." Wani kallo ta jefa masa na rainin hnkli. "Ga pharmacy dinnanfa karka wuce.." tayi mgnr tana nuna masa wani katon pharmacy dake kusa..lacking yy yace "gayamin sunan magungunan in amso miki.." "Ni dakaina zanje.."cewar jannarht. "akwaifa maza ..Haka kawai wani yazo yayita kallonki knsan wasu mazan ba hnkline dasuba.." "Nide gaskia kayi zamanka insiyo in dawo .." "Keda kike ciwon kafa Kuma..zaki iya tafiya." "Zan iya ai ta cikine yakemin ciwon." Cewar jannarht. "Okay sowie love.." "Budemin in fita.." "Sedefa muje tare madam..." Ba hkn tasoba...fita yayi ya bude mata motar ta fito a tare suka jero hannunshi na cikinnata.. katon pharmacy ne an rubuta sunanshi a sama yana haske yayinda hadkenshi ya haske wajen *DIALOGUE PHARMACY.* ... Tunanin yadda zatayi takeyi gashi tana fadar sunan maganin a gabanshi zegane ko na mene ne..dai dai sunzo shiga pharmacy din wani dayazo fita tsayawa yy yce yaganshi ..."wa nake gani kmr a.a. waziri family." Murmushi hammad yy yace "shegen kaya..nine ...oh Ashe rai knga rai..Yaushe kadawo kasarnan hussein. A muhammad.." jannarht kan tana ganin hkn ta sabule hannunta ta shige pharmacy din. Tana godewa allah. "Kaide bari sati biyu kenan da dawowatar...Kai Ina kasamo me zafinnan.." Cewar Hussein. Hussein abokin krtun hammad ne a china. Hammad yace "Dan iska ba kayan titi bace ai..wannan kayanace mallakina..me zafinace." Hussein ya kwasheda dariya yace "ai wannan tafi karfin kayan titi..itace wadda ka aura naga lbrin aurenka a jaridu da social media. allah ya bada zaman lafia ammafa ta hadu..me zafice..Kai kaga mace alhaji kmr ita tayi knta.." Kishi da haushine ya turniqe hammad Amma ya daure yh murmushi yace "malam ya isa haka kasanfa kanayin Haram ko.." Hussein yace "am Sorry...kasanmu in muka gani bama shiru.." Hammadu yace "wannan Kam dole ayi shiru...ya bayan rabuwa kasan rabon da mu hadufa tin a china.." Hussein yace "Baride frnd..ya yammatrh.." Hammad yace "shege Hussein...Ni ai tini na ajiyesu a gefe ga iyalina mezanyi da wasu yammatrh.." Hussein' yace "gaskia ne aboki...aimu muna nan muna tabawa.." Hammad yace "shege aida wuya ka dena...kwarani denawar zeyimin sauki but ban taba sex ba romancen nede adan huta kawai.." Hussein yace "aikai karamin Dan iska ne...ai Ina gya mka alhaji in babu gunnan babu rayuwa ..ynzu hk condom's nazo na siya .." Hammad yace "kade natsu kayi aure kabarcin yammatan mutane.." Hussein ya kwasheda dariya yace "ina anwar..." "Anwar yana nan ..aiznbashi lbrin naganka.." Dai dai jannarht ta fito da pharmacy din. Kwalin maganin ta cire ta yardar ta rike maganin surarshi searched hudu ne a kwalin. Krsowa tayi tasamesh suna hira. Hussein yace "ina wuni madam.." yy gaisuwar yna kureta da ido. "Lafia lau.." ta amsa cikedajin haushi Dan tasan hammad ne zece ita matarshice salon yaja mata raini. "Allah ya bada zaman Lafia.." "Ameen.." ta amsa a takaice. "Jeki motarh..." Hammad yy directing dinta Hadi da mika mata car key. Daman ko beceba amsa tayi ta nufa car din ta zauna. Hussein ya bita da kallo... "Kallon na meye karamin dan iska.." Hussein yace "kai abokina kana kwasar kaya a gunnan..kaga mace har mace ..dazan samu irinta aida tuni nayi aure nabar harkar banzannan..pls tanada kanwa ina riko.." Hammad yace "Aiko bazaka samuba sede kasamu wadda bata kaitaba..inma tanada knwa semu baka maciyin mata.." Hussein ya kwashe da dariya yace "ai zan dena hba nawan.." Hammad yadan Kai masa dukan wasa yace "Ni zan wuce nabar iyalina a motar.." Nan sukayi sallahma hammad ya bashi card dinshi yace sayi waya. "Okay..mu karasa inyiwa gimbiya sallahmarh..." Hammad yace "no need..kayi mata sallahmarh ko kaje kayita kallemin iyali...ai danasan zamuci karo da irinku da bata fito bama.." Hussein yace "daga gani...Allah ya baka hkri gani aiba ci bane..." "Mtwsss...dankainefa da tini na dura maka asha riya.." Dariya Hussein yy shi bemasan dariyar kara bashi haushi tajeyiba. Sallahmarh sukayi kowa ya nufa motarshi. "Am sorry flower na barki me kadai.." hammad yace dai dai Yana gama shiga motar yajawo murfin ya rufe. Batare datayi mgnaba yaja motar sukabar gun. A wani babban ostrich yy packing fitowa yy ya shiga bajimawa ya dawo hannunshi niki niki da ledoji.bude baya yy ya ajiye kna yashiga yaja motar sukabar gun. Suna Isa gida yy packing fitowa sukayi.. ya bude but din Getman yazo ya fara kwasar kayan Yana shiga dashi cikin gidan dasu a falon ya ajiye shi kuma hammad yana kwasa yana shiga dasu bedroom dinta dashi. Ta fara tayashi yace A'arh tabarshi byaso tasha whla. Bedroom din ta nufa ta ajiye magungunan drower din gadon. Seda ya gama kwaso kyn tsat ya samar musu gun zama duk tana zaune tana kallonshi. Ya fita ya kwaso ledojin siyayyar kyn makulashen da yy musu ya dawo dakin tana qoqarin cire hijjb din jikinta ya shigo ajiye ledojin yy a kn dining. Ya zauna a kujerar dining din. Ya zuba mata ido.. "anty ya mgnr nonon dakikace zaki bani.." Harara ta gallah masa, "Dan Allah bakajin kunya ne kai.." "Kunyar me..dannace nono..aiba duri naceba.." Dafe kai tayi tace "pls go out..znyi wanka.." "Bayan nasha nonon ko...sekiyi wanknki gabaki daya.." ya kashe mata ido daya. Buga kafafuwan tayi a kasa cikin shagwabar da batamasan tayiba tace "Dan Allah ka fita ...kaina na ciwo..." Mikewa yy danjin tace knta na ciwo bkaramin burgeshi tayiba.."Muje inyi miki wankan to..tinda knki na ciwon.." "Dan Allah ka fita..znyi wanka inajin baccine.." "Tou nanda minti nawa zan dawo.." "Karka dawo.." "Kemade kinsan wasa kikeyi..ki gama zandawo." Ya juya yabar dakin. Wankan tashiga tayi a gaggauce ta shirya cikin gown red na bacci tayi mata kyau rigar tanada gidan nono se shading nononta ya kwanta ta sama. Maganin ta daukko tasha Dan har lokacin fllng din be bartaba duka..yna shigowa dakin tayi sauri cusa mgnin saqon gadon. Tinda ya shigo yake kallon nononta kmr maye ji yakeyi kmr ya karasa ya tabosu. Hade rai tayi ganin ya zubowa brsts dinta ido. dan tasan ze iya zuwa ya tabata. Krsowa yy yazauna kusa da ita ta mike tsaye ta Dan ta dakko hijjab...hkn ya bashi Daman zubawa duwawukanta ido...Allah ya wadatata da hips abinda yake matukar kauna kenan jikin mace hips. Da gani zasuyi dadihn tabawa musammanma inya zura mata jiniyrshi ynayi yana Dan shashafasu..wani iri yaji a jikinshi a hnkli ya sauke ajiyar zuciyarh still idonshi na kn kugunta... Hijjb ta dauko tasaka..ta Kona kn kujera tazauna. "Meyasa kikasa hijjb.." hammad ya tambayeta. "Saboda kai..."tace idonta na knshi. "Ki cire.." "Inna qifa.." "Zanzo in cire in miki abinda bakiso inyi..Dan babu abinda ze hanani shan duwawunki inkika bari nazo na cire hijjb dinnan.." ya krshe mgnr Yana miqewa tsaye. Tasan tsaf ze aikata da sauri ta cire hijjb din ta ajiyrshi a gefe. ,Komawa yy ya zauna yna sauke ajiyar zuciyarh. "ko kefa..an hanani tabawa sannan ana nema a hana Ni kallon kayana..kwara a bari in kalla in rage xafin dake damuna.. " ya krshe mgnr yana lasar laffanshi dasuka bushe. Idonshi kyam a kan nononta farare sol dasu. "Mal kaje ka kwanta.." "Ai banajin bacci..", "Ni inajin baccin ai..kaje dakinka mna sekayita zamnka.." "Nanma ai dakin iyalinane.." yy mgnr Hadi da mikewa ya fita tashama ya tafine ta hau gadon ta kwanta abinta... Dawowa yy hannunshi rikeda plets.. arba yy da cinyoyinta rigar ta kware hknne ya bashi dmr kallon cin yoyinta Yan luwuit luwuit dasu,..saura kuris plts din dake hannunshi su subuce su fadi ..da sauri ya shiga ambato sunan Allah ki yakeyi kmr yaje ya tirmusheta yashiga gunnan ko ze samu sassauci. Zumbur tayi ta tashi zaune ganin ya shigo ya zubo mata ido ita a tunanintama wawiyar kwanciya tayi Allah yasota da pant da ya ganta ya cuceta a banta..ta fada a rnta. Qoqarin controlling knshi yayi Amma seda abarshi ta amsa..krsawa yy on dining chair ya zauna.. ya bude leda daya ya juyu a pleat din farfesun naman ragone se kamshin yakeyi da Dan romo romo..."flower ki taso..ko in kawo miki nan.." Kamshine ya cikata tace btre data bashi amsaba ta Taso ta nufa dining din dan ganin meke kamshi hk. Xaunawa tayi idonshi na kn nononta. Nan yashiga qoqarin bata a baki Taki yarda ta amsa spoon din tanaci a hnkli..yy Mata dadih sosai..Shikam gogan da nashi spoon din a hannu juyashi kawai yakeyi amma ya kasa kai ko lomar daya bakinshi.. duk tana ankare dashi "dan iska.." tace a zuciyrta. "Ina na matarka.." ta fada Hadi da mikewa ta bude frij ta daukko peach kna ta dawo ta zauna..."ammm..wacce matar.." ya fada muryarshi so cool. "wacce mata gareka.." ta fada a takaice. "Me mna...au Wai Jawaheer.."ya fada yna qoqarin saita knshi danyasan baze samuba sede tashin hnklin kawai. "Yeah..bazaka kai mata nataba..ya kamata komi ka siyo ka rinka Kai mata gaskia banason cin haqqin wata..Kaji tsoron Allah gaskia nide ba ruwanarh..." "Tou mah.." "Ka dauka ka kai mata mna.." Okay yace Hadi da mikewa ya dauki leda daya yana qoqarin ficewa daga dakin tace "ka koshi ne .." "Yeah..." yace Hadi da ficewa daga dakin ya nufa upstairs. Yana fita ta kwashe komi ta nufa kiching dasu.wannan shine first time data tafa fitowa falon gidan harta isa kiching tsarin komi na kiching din yy Mata. Taganshi tsaf tsaf dukda hammad ne ke amfani dashi already Daman tasan Hammad yanada tsafta, . Sede kayan a hargitse Nan ta shiga gyara komi da komi tana maidashi mazauninshi.. Tana zaune a falon duk abin duniya ya isheta fitarsu a kn idonta hkma dawowarsu a kn idonta kishi kmr ze kasheta, gashi taje ta duba taji duk dakunan a rufe babu yadda za ayi tasa layarnan..se abun ya zamar mata biyu.. Krsowa yy yasameta tayi tagumi, tana ganinshi ta mike tsaye cikeda murna. "Sannu yah Hammad.." Hk kawai se yaji tausayinta a rmshi dukdade ba sonta yakeyiba sede kunsan jini.. krsawa yy ya Mika mata ledar dake hannunshi. Amsa tayi cikeda farin ciki. "Bakida wani problem ko..'' ya fada batare daya kalletaba. Tab farin ciki kmr zata mutu this is the first time daya taba mata mgna cikin sanyin murya. "Yeah. But sede kewarka.." "Okay yy kyau.." yace a takaice. Juyawa yy da niyar barin falon tace "yah hammad har zaka tafi bazaka xaunaba Dan Allah.." "Nop..ina abune ...gud night. " Yace hadi da barin falon. Farin ciki fal rnta ta dawo ta zauna a kn kujerar "yessss...!"ta fada Hadi da dunkule hannu. Itaduk tunaninta aikin datayi a knsune yaci. Farfesunta taci hnklinta kwance kai kace shigowa dakinta yayi ya kwana da ita, . Yana sakkowa dai dai tana fitowa daga kiching din tana yarfe ruwn wanke wanken dake hannunta. "Flower me kikayi a kiching.." yymgnr yna krsa sakkowa daga upstairs din. Hk kawai setaga kmr ya jima dayawa dmn tin tana kiching din tana aikace aikacen hnklinta na knshi taji shiru shiru..haushinshine ya turniqeta. Tayi gaba batare data bashi amsar tambayr da yayi mataba. Kiching din ya nufa yaga komi tsaf tsaf ga alamar tayi wanke wanke, bakaramin farin ciki yayiba gnin ta fara sakewa dashi. Fitowa kiching din yy Ya nufo dakinta. Ta kwanta hartama sauya glub din zuwa na bacci ta Dan lullube Rabin jikinta hk kawai taji zuciya nayi mata kunci.. krsowa yy bakin gadon ya zuba mata ido da dan hasken dake daki . "sannu da aiki Flower..Amma karki kara whlrmin da knki aikinane Ni in wahala a knki bawaike ki whla a kainaba." "Dan Allah ka fitarmin a daki zanyi bacci.." ta fada cikin Dan daga murya. "Mgnr alqawarinmufa na nonon.." "Ni gaskia ka fita..baccinma an hana mutum yayi wannan wacce iriyar jarabace.." ta fada hadi da juya masa bata. "Am sorry..." Yace Hadi da krsawa ya manna mata kiss a goshi yayi mata adduarh ya tofeta ya juya ya fice daga dakin cikeda so da kaunarta, wanka yy ya sauya kya zuwa na bacci ya kwanta Amma me seya gaza bacci kawai surarta ke yawo a cikin yanar gizon dake kwakwalwarshi..juyi kawai yakeyi zuciya fal begenta da mararinta... Gaza bacci tayi zuciyarta fal kunci ta rasa dalilin dayasa takejin zuciyarta da kuncin ..da kyar tasamu bacci ya dauketa wajajen 2:,am ta tashi still zuciyrta da kuncin, mikewa tyi jiki a sukwane ta nufa toilet ta dauro alwala tadawo ta daura zani a kn rigar jikinta ta tayrda sallarh. Nan ta fara nafilfili.. Shikam gogan daya gaza baccin mikewa yy ya jawo system dinshi ya fara duba uban aikin dayake dashi Nan ya fra rage wasu amm zuciyrshi Bata gun aikin tana gareta...se wajajen 2:pm ya farajin bacci kashe system din yy yasashi a charji kna ya koma ya kwanta ya kashe fitilar dakin duka ko zesamu yy baccin sosai, Dan har knshi ya fara ciwo ba jimawa baccin ya daukeshi me cikeda mafarkanta.. ciwon mara ne ya tasheshi da asubah.. mikewa yy yna amsabo sunan Allah hadi da yin miqa, ynajin ciwon marar na tsungulinshi. A hnkli ya nufa toilet..fitsari yy seya Dan samu sassauci. Yayi wanka ya fito byn ya dauro alwalah.dai dai ana Shirin tada sallah. Cikin hanzari ya shirya ya nufa masallacin. Bayan sun idar gidan ya nufo direct dakinta ya nufa tin kafin ya karasa yakejin muryarta na tashi cikin kararun alqur'ani me girma, tana karanta suratul khafi..tsayawa yy ya jingina da kofar dakin muryarta me dadih na dukan dodon kunnenshi bama shiba duk me sauraro seya sara mata cikeda kwarewa take karatun..seda ya dauki minti goma a kofar dakin kna ya tura kofar dakin ya shiga..tana zaune a k. Daddumarh abun mamaki duk krtunnan datakeyi babu al'qur'ani a hannunta tanada haddarshi a Kai. Se yaji ta kara burgeshi yanada tabbacin insun haihu zata bawa yayansu tarbiya me kyau. Krsawa yy ya zauna a kasan kusa da ita dai dai ta gama krtun khafi din tayi adduarh Suka shafa a tare..."hope kinyi mna adduar samun Yan uku.." "Baka iya gaisuwa bane..se mgnr bnza.. ." Tace tana mikewa ta nannade daddumar ta ajiyeta a mazauninta ta koma kn gadon ta zauna. Dawowa gefen gadon shima yy yace "mgnr haihuwarne mgnr bnza..aike zaki gaidani but kece matata. " Tace "Amma ai na girmeka kou.." . Duk duniya babu abinda ya tsana kmr mgnr girma datake yawanyi. "Ke kullm mgnr age..hmm kouda yake wata rana kou ance Kiyi bazakiyiba.." "Malam tashi ka fitarmin inajin bacci.." "Bacci kuma..bakiji bacci bane da daddare.." "Bansaniba.. nide ka fita zn koma bacci ne mlm.." tyi mgnr hadi da kwanciya tanajin wani bacci me dadih na dibarta. Shima Daman yanajin baccin mikewa yy yadice daga dakin ya nufa dashi dakin kwanciya yy ba jimawa bacci ya kwasheshi me dadih. ** Wani irin mummuman mafarki yayi a zabure ya tashi zaune hninshi a matukar tashe yna ambato sunan allah.. zumbur itama ta tashi zaune. "Alhaji lafia.." ta fada Hadi da kwantowa jikinshi. Gabaki daya jikinshi se rawa yakeyi adduarh tashiga tofar masa. Nan da Nan natsuwa ta fara ziyartarshi. Hawayene ya shiga bin kuncinshi...abinda Bata taba ganiba tsawon 20yrs Suna tare. Hnklintane ya tashi. "Alhaji meke faruwa ka gaggauta sanar dani Dan allah..kasani a tashin hnklin ..ganin hawaye a kn kuncinta ya sani shiga tashin hnkli.." ta fada hnklinta a matukar tashe. Share hawayen dake zirya a kn kuncinshi yy yace "Na aikata babban lefi..nasan dmn se Allah ya kamani..naga isharar uban giji..Allah astagfurillah.." ya fada hadi da daga hannunshi sama. Cikin rashin fahimta tace "lefie kuma ..kmrya.." "Eh Ni me lefine shiyasama kikaga Allah ya barni haka.." cikeda rashin fahimta tace "Allah ya barka hk kmrya..nagade Allah ya wadaceka da Komi alhaji..a tsawon zamana dakai 25yrs kenan yanzu ban taba ganin kayi wani Abu na sabon Allah ba hasalima kowa na alfahari dakai saboda kyawawan halayyarka kanada kyautatawa ga kowa a matsayinka na shugaban dake shugabantar al'ummarh..jamaarh na alfahari dakai ..meye lefin daka aikata mijina..." Girgiza Kai kawai yy yna murmushi takaici yace "koma ki kwanta .." "Ta Yaya Dan iya bacci byn mijina sanyin idaniyata yana cikin damuwa..ka gyamin damuwarka mijina..in bka gayaminba wazaka gaya mawa.." Rungumarta yy tsam jikinshi suka koma suka kwanta..."wata rana zaki sani my wife..." Yy mgnr Hadi da lumshe ido mafarkin da yayi yana dawowa kwakwalwarshi.. kara lafewa tayi jikinshi tana adduarh Allah ya yayewa mijinnata damuwarshi dukda be sanar da itaba. * Wajajen 11;13am. ta tashi yynda wata azababbiyar yunwace ta tasheta. wanka tayi chap tasa doguwar rigar atamfa ta fito ta nufa kiching. Duddubawa tayi taga akwai komi na bukatar. Jelop din shi macaroni ta daura wanda yaji naman kaza da kyn lambu Nan da Nan kanshi ya cika gabaki daya ilahirin gidan.. Shikanshi gogan yunwarce ta tasheshi yy wnka ya fito falon gidan daniyar yaje yagani inta tashi ya tambayeta meze dafa mata, abun mamaki yajiyo kamshin na cikashi..kiching ya nufa Dan ganin ko jawaheer ce bataji worning din da yayi mata bane tadawo taci gabada girki a kiching din. Yna shiga idanuwanshi suka sauka a knta..ido ya zuba mata tayi masa kyau sosai sumar gashinta kwance saman bayanta dankwalin data daura tsakiyar knta a budene se hkn ya bawa sumar knta dmn kwamciya tsakiyar bayanta. Tsurawa bayanta ido yayi..aikinta takeyi batare datasan tsayuwarshiba..taxo juyowa kenan idanuwansu sukayi karab cikinna juna.. wayancewa yy daga kallon duwawunta datakeyi yace "sannu da aiki love.." Tsaf tasan kallonta yakeyi..Dan hk Dan hararshi tayi..murmushi yayi ya tayata suka kammala komi a dining din falon sukayi breakfast. Suna gamawa a tare suka tsaftace ko Ina turaren data taho dashi daga gidansu tasa Nan da Nan gidan ya dauki kanshi. Hk rayuwa taci gaba harga Allah hammad Yana cutuwa ga Abu yna gani Amma sede hkri, tinda ya gane bataso Yana tabata yake dan dannewa Amma kullum da ciwon mara yane tashi. Ita knta abunna damunta dabadan temakon maganin datakeshaba da tini asirinta ya jima da tonuwa. A kullum setasha kusan guda hudu sannan take samun sassauci.. batare data saniba hammad yayi siyayyarh kyn abinci da Komi na bukatr ya kai gidansu Ummih da kudi masu yawa ya bata. Sosai Ummih tayi masa godiya ta kara yabawa da hnklin yaron. Bayan tafiyrshi ta kira jannarht ta gaya mata tace tayi masa godiya. Bkramin burgeta yyba da yy hkn, Dan ita duk meson ummihnta tana sonshi. Hkma yaje ya gaida abih yy masa Sha tara na arziki sannan ya bada abubuwan sadaqa yace a bawa marayun. Ai rnr kou yasha albarka, abih ya kira jannarht yaw gaya Mata yace tayi masa godiya. Byn ya dawo tayi masa godiyar..cewa yy aiba ita yyimawaba. A hnkli taji tsanar datakeyimasa tana raguwa ga ranta. Mommah data samu lbrin har lokacin hammad be shiga dakin jawaheer ba seta samu daddy tarinka matsifa a kn yyima dansa mgna.. daddy ya bata hkri yace tou Dan zuwa lokacin ya fara gajiya da zaman doya da manjan dadukeyi ita dashi, harga Allah yanason zainab fiyeda kowacce mace a rnshi shiyasama duk abinda takeyi yake kyaleta, saboda son da yakeyi mata Amma ita bata ganin hkn. Daddy ya kira hammad yy masa natsiha me ratsa zuciya a kn yasauke haqqin jawaheer inbe saukeba Allah ze tambayeshi, dukse yaji natsihar ta shigeshi yace insha allahu ze gyara.. daddy yace Allah yasa ..kna yasa masa albarka yabar gidan.. Da temakon natsihar da kuma wadda jannarht takeyi masa yasa yake dan zuwa akai akai yana duba lafiayarta itakam banzar setasha ko aikin datayine yaci,. Nan tasamu dmr tambayarnshi zuwa anguwa Dan zuwa lokacin abun ya fara cin tura fllngs din ya fara neman karta, ya barta Amma yace karta dade dnshi bayason yawace yawace.. Ai jikinta na rawa ta shirya ta fita ta kira yah bilal suka hadu a hotel Nan suka barje guminsu.se yammatrh ta dawo zuciyrta wasai bata da wata dakuwa dukda ba yah bilal din take bukatarba ita mijinta hammad takeda bukatar. Tou ancede a rashin uwa ake uwar daki. Yau ya tashi da ciwon mara yafi na kullum Dan na yau ya tsananta har ya gaza ajiye kafarshi a kasa ko sallarh asubahi beyiba har wajajen 8:am. Yna Nan kwance hannunshi bisa mararshi.. Tin 9:am ta tashi tayi musu abin karyawa taga harta gamacin nata shiru shiru be fitoba, kadan taci dukse taji batajin ddn abincinba, wai ance sabo tirken wawa sannan ko karema da ranarshi. Dukse taji batajin dadin komi hk ta gama ta dauki pleat dinta ta nufa kiching dashi ta wanke ta nufa bedroom dinta ta gyareshi tsaf ta koma ta kwanta zuciya fal tunani tunani. Abu kmr wasa har wajen 12:30pm babushi bani dalilinshi leqawa tayi ya window dn tayi tunanin koya fitane nan taga cars din gidan reras babu wadda babu a ciki. Hk kawai taji hnklinta ya tashi. Mikewa tayi ta fito falon ta tsaya tana karewa kofar dakinshi kallo, nufar kofar dakin tayi a hnkli ta tura kofar dakin ta shigo idanuwantane suna sauka a knshi kallo daya tayi masa ta gane beda Lafia.. a hnkli tashiga Kare masa kallo hannunshi na bisa mararshi duk..."Subhanallahi.." tace hnkli a tashe ta karaso inda yake kwance idanuwanshi na fitrda kwallarh. Krsowa tyi ta tafa goshinshi taji jikinshi da dumi. "Sannu black..meke damunka..", ta fada hnklinta a matukar tashe. Yana hawaye ya jawo hannunshi ya daura a kn mararshi.." marana anty.." ya fada yynda marar ke Kara tsikarinshi. "Subhanallahi..sannu black..." Duk tabi ta daburce ta juya tabar dakin ta nufa dakinta dmn mgnin datakesha yna mgnin ciwon mara Dan a yadda taji marar tashi tasan abunda ke damunshi. Bottle water ta dauka tana sauri ta nufa bedroom dinnashi jikinta na rawa ta balli mgnin guda biyu ta dahoshi ta bashi yasha kna ta koma ta kwantr dashi tanayi masa sannu.. fita tayi ta dauko food plastic din da abincinshi yake ciki ta daukko plet ta nufo bedroom dinnashi dashi. Zuwa lokacin ya fara samun sauki har shaawarma se yajita ragu. Rnr hammad abun nema ya samu lamgwabewa yy ita tayi feeding dinshi se wani mammanne mata yakeyi. Washe garima da ciwon ya matsa masa da knshi ya dauki mgnin yasha cikin lokaci knkani yakejin sauki har fllngs din dake damunshi seya nemeshi ya rasa. Abun ya bashi mamaki. Gashi ya dudduba rubutun da aka rubuta jikin mgnin be gane komiba,. Amma zuciyrshi ta bashi mgnin rage shaawarh me takesha see ynzu Allah ya tona mata asiri.."tab idanko hknne ta cuceni wato ni seta barni da whlr inyita fama ashe ita tana nan babu abinda ya dameta.." a sace ya dauki searched din maganin daya yabar gidan direct a.a waziris hospital ya nufa. Office din Dr salaha ya shiga tana zaune tanata gudanarda aikinta yashigo ya zauna. Dagowar tayi tana kallonshi murmushi tayi race cikin zolaya "Su black mnya..tinda kasamu anty jannarht shikenan kayi wuyar gani.." Murmushi yy yace "ai Dole kekuwa anty knga lefina.." Dariya ta kwashe dashi tace "meyasa zanga lefinka.." Nan suka shiga hira.."Wai yaushe anty zata dawo aikine.." anty salaha ta tambayeshi "Ai babu rana..semun gamacin amarcinmu. .." Murmushi tayi Hadi da Dan Kai masa dukan Wasa. Ciro searched din mgnin yy a aljihunshi ya nunawa anty salahan amsa tayi tana zubawa tace "wannan ai maganin rage karfin shawarh..mezakayi dashi.." "Noo babu abinda zanyi dashi kawaide na tsinceshine a hnya.." Kawaide tajishine amma tasan karyane saboda irinshine anty jannarht kesha maybe yaganine agunta besan na meyeba..shine yazo tambayrta" tayi wannan tunanin a zuciyrta. Hirar sukacigaba dayi zuwa can ya mike yy Mata sallarmar yabar office dnta tace a gaida jannarht yace ztji. Office din Dr nahnah yaje Nan itama ya gaidata ta tambayeshi Yaushe jannarht zata dawo yace bb rna..murmushi kawa tayi.. Nan suka Dan taba hira rabi duk hirar mommah ne. Ya tashi da niyar tafiya nahnah ta a gsida anty jannarht. Yace ztji..kna yabar asibitin. Driving yakeyi zuciyrshi fal tunani tunani abinda zeyima anty jannarht kawai yake ayyanawa a rnshi ai tinda ya gane tashiga uku..seya koya mata lesson din abinda tayi masa wato ta hanashi tabata sede Yana gani kawai yana hadiyar yawu. Ashe it's tanacan babu abinda ya shalleta tanada abinda ke dauke mata nata shawarh . "Hmmmm..." Yace a zuciyrshi ya saki wani murmushi. *Naji dadih da Allah yayi duniyarh da yawa a lokacin da wani yakejin ya tsaneka but time dinne wani yake sonka more and more. Tnks my uwar daki hajiya jm sukuni* [10/30, 3:48 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..60 Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. *Dedicated to my uwar daki hajiya leader, jm sukuni.. bakina bashi iya fadar alkhairinki gareni.. tnks hajiya Allah ya kara shirya diyan da jikokin.* Tsayawa yy a wani pharmacy ya siya tablet din tayarda shaawar kna ya nufa gidan, Kouda ya Isa gidan direct bedroom dinta ya nufa, lokacin tana toilet , bude drower din yy ya kwashe sauran maganin yasa a aljihunshi ya fice daga dakin ya nufa can bolar waje yaje ya zubar da magungunan kna ya dawo dakinnata, Ta fito daga toilet din tana xaune tsakiyar gadon system dinta na gabnta ya karaso ya zauna, ya zuba mata manyan idanuwanshi masu kamala, sanye takeda rigar material mara nauyi ta amshi jikinta knta bb dankwali sumar knta tadan hargitse.. Tsaf tasan shine ya shigo Amma bata dago ta kalleshiba.. "Su anty..."ya fada yna murmushi. Dagowa tayi ta kalleshi dagani akwai wani abu a tattare da murmushi dayakeyi,. tace "what.." "Nothing.." yace still idonshi na knta yna murmushi. "duk duniya bega wadda ta raina mishi hnkkiba kmr ita..seta rinka abu kmr ba ruwanta ashe hmmm..Aiko shima zeyi wasa da ita kmr yadda tayi dashi.." hammad ya fada a zuciyarh. "Knci abinci.." ya tambayeta. Daga masa kai tayi.tadan dago tace ... "Zanje office..." Murmushi yy yace "zakije ko kina neman izinin zuwa...har ynzu baxaki gyara klmnkiba ko.." Dagowa tayi ta gallara masa harara "izini a gunka kaninnawa..Aiko sede bazanjeba.." Murmushi yy yace "okay..Kin kusa gwasar shekarunnan naki a hannunki ai.." Tasan daga haka se mgnr tayi tsawo ba kunyace dashiba. "Pls Tashi ka fitarh..." "tou ni Inje ina..." Yy mgnr yna marairaicewa. "Bakada dakine.., " tace a takaice. "Yeah bani dashi,..." Yayi mgnr yana kare mata kallo. Kafarta daya data mikar a kan gadon yakai hannu cikin salo ya tabata..da hnzari ta janye kafarta tana sauke ajiyar zuciya,. Matsowa yy ta bayanta yana shafa sumar kanta,.. "Dan allah ka barni...bnso.." Tace yynda jikinta ke neman rikice mata. Mikewa yy yna murmushi yace "bade bakyasoba kice kada in tada miki shaawarh.." Dafe kai tayi, shi Sam beda kunya inda kunyarma tabi shi bebibarh... ya karasa ya kunna tvn dakin da tinda tazo bata tabama kunnashiba. Yana gama sitting tvn ya fita daga dakin, yna fitowa falon gidan yaga jawaheer na shirin sakkowa daga upstairs, tsayawa yy harta gama sakkowa, cikin kissa tanayi tana wani lumshe ido, ta karaso, "Sannu my man.." Kallonta yy up and down a zuciyrshi ya ayyana daman ace jannarht ce keyi masa wannan abun da yafi kowa farin ciki, "Ina zakije.." yace yna kallonta sanye takeda riga da wando se dan gyale a kai se hand bag a hannunta,. Bataso ta hadu dashiba taso tayi ficewartane kawai taje ta dawo gun yah bilal dinta, "Daman inaso ne in tambayeka zanje gidan mama rabi.." Kallonta yakeyi Yana yatsina face yace "Look malama banason karya ..a Haka ne zakije gudanku koude zakije yawonki de.." "A'arh..ba yawo..znjeba.." kai dajin mgnr ksan batada gaskia,. Wata uwar harara ya watsa mata, "Kinajina ko in kinaso kici gaba da zama a gidana kidena yawonki na iskanci in kuma yawonki kikeson yi se in saukake miki kije kici gaba da yawonki,,," Tsumu tsumu tayi kmr muna fuka.. "Yah Dan Allah zaka rinka shigowa dakina..." Jawaheer tayi mgnr batare datasanma mgnr ta fitoba. "Oh shiyasa kike fita yawon banzanki saboda bana shigowa dakinki.." yace a takaice. ''a'ah ba hk bane...Amma naga nima matarkace ai.." "Oh naga alamar sakewar da nayi miki na kwana biyu yana neman kawo raini tsaka ninmu ko..ke kinada abinda zancine a jikinki..dallah malama bacemin da gani qaramar mara tarbiya kawai me yawon tazubar..." hammad ya daka mata tsawa, Juyawa tayi jiki a sukwane ta nufa upstairs din. "Inna kara ganinki da wannan kayanna jikinki sekin raina kanki...inajin kunnen kashi gareki.." ya fada hadi da juyawa ya nufa dakinshi yna mitar harga Allah ya tsani jawaheer shi ko me kama da ita bayason gani a rayuwarshi. Da daddare a folon sukayi dinner, duk inda tayi ido kawai yaketabinta dashi yau kallon dayake mata ya bmbamta dana kullum. byn sun gama ya kwashe kayan dasuka bata yakai kiching ya dawo yasameta kn dining din tana amsa waya dagaji da pesion dinta take waya, tana ganin ya dawo ta mike tabar falon ta nufa bedroom dinta,. Tasowa yy ya makale jikin kofar yanajin me suke cewa. "Kirinka using ruwan dumi da gishiri insha allahu ze dena miki zafin.." jannarht tace waya manne a kunnenta,. Daga dyn bngaren tace "to nagode anty..ammafa ynzu kusan 1 month kenan kullum in zeyi senaji zafi sosai.." "Kiyi hkri mna wata ranafa haihuwa zakiyi bakida dauriyanede dear..." "Hmmm anty kinfasan yadda zafin abunnan yake tinda kema kinyi auren knji yadda akeji...kmr zan mutu in anayi musammanma in yace inyi masa doggy style." "Kede bakida dauriyane safna nasanki da son jiki...zan rubuto miki Tab yanzu seki siya kirinkasha Allah ya kara sauki." "Ameen anty nagode.." daga hk sukayi sallamarh. Wayar tabi da kallo zuciyrta fal tunani tunani, itafa gani takeyi kmr masu cewa first night da zafinnan sun cika rakin tsiyane haba ita batama tunanin zataji zafin yadda ta dade babu mijinnan ai tasan sede ma taji dadih bade taji zafi barh. Yanajin harta gama wayar murmushin yayi, ya kosa yajishi a cikin jikinta yadda yakejin matsananciyar shaawarnan seya sauke komi dake cikin mararta ze barta hatta raininta gareshi seya sauke mata ze kyaleta... Tura Kai yy ya shifo dakin yasameta zaune a gefen gadon da wayar a hannunshi tana tunani tunani, murmushin gefen baki yayi yace "Dawa kk waya.." Harara ta gallara masa tace "sa ido.." Ya krsa ya zauna kusa da ita yna kallon kafafuwanta, "nine mesa idon." "Bnsaniba.." Matsowa saitin kunneta yy yace "fist night dinki hope de bazakiyimin kukaba ko..." Hannu takai ta ture bakinshi daga kunneta. "Allah ya shiryeka ...saboda kayi Karatu waje ka saba isknci ko.." "Waya gaya miki na taba cin wata..Allah seya sakamin..wallahi burata bata taba shiga gindin wataba.." "Shiyasa Naga kasan first night akwai zafi.." "Kema kika sani ballan tana Ni..kinayimin kallon Dan iska Allah seya sakamin.." Wani kallo ta watsa masa.. Hannu yakai ya shafo nononta dasuke cikin riga. "Washhh..." Tace batare datasan taceba. Ido ya zuba mata, "zansha nono anty..." Ya fada yna kallon reation dinta, Inya cigaba da zama a gun ze sata a wani hali, "fitarmin a daki.." beyi mata gaddamaba ya fice daga dakin yna murmushi. Nononta daya taba kawai rnr gaza bacci tayi kwana yayi tana juyi..bata nemi mgninba saboda ba aso anasha kou wani lokaci.. yinin rnr hk ta wuni tana cije cije shawarh na damunta motsi kadan se taji kmr lokacinne ya taba mata nonon. Duk gogan Yana ankare da ita...rnr abincima bata wanici sosaiba. Sede kwanciya take tayi Da daddare byn sun Gama dinner ya gama tsokalar mata shaawr ya fice daga dakin ya nufa bedroom dinshi yy wanka. Kna ya nufo falon gidan 10:12pm zaune yake a falon ya kunna tvn falon nan ya shiga laluben Chanel din dayasan ana film na isknci yasaka, Aiko yasaka a daidai wani bature na caccakar wata baturiya....yariga da yy connecting dakinta da folon. Tana kwance Kan gadon tana jirn bacci ya dauketa amma abu ya gagara, tattabatan da yayi yasata a mstukar shaawarh. Ta xubawa tvn ido da wani indian sukeyi. Kawai taga ya chanza zuwa wannan mummunan abun namijj tsirara macenma tsirara yanata faman luguiguta mata nono yna cinta.. sound din film din ya daki dodon kunnenta musammanma macen da bakinta ya gaza rufuwa, Shikam yanata aikin zurmuqarta ta kasanta, bkramin tashin hnkli tashigaba Nan da nan gabanta ya ya fara motsi, jikinta yahau kakkarwa,kou a da bata kallon film din batsa Dan tanada saurin shaawarh..ki takeyi daman itane akeci yadda aketacin matar a film din. runtse idonta tayi gam no zata samu sassauci ..Amma me kuma sound din na dukan dodon kunnuwanta, ''innalillahi nashiga uku Ni fiddausi.. " ta fada a fili..Dan yadda takejin gabanta har numfashi yakeyi mata tsabar shaawarh...bkramin fllngs bane ya taso mata ba ya turniqeta.. hnklinta inyafi dubu seda ya tashi.. tayi tayi ta mike tsaye ta kashe tvn ta kasa.. Kan nonnta se kaikayi sukeyi Mata. hannun takai kn brsts dinta tana mammatsawa ta rasa yaza tayi da rayuwarta... Shiknshi gogan ganin abun seda abarshi immerging yaketayi yadda zeyima anty jannarht inya shigeta... Bkramin shaawarh bace ta taso mataba yadda kikasan zatayi hauka haka takeji,,,hk ta hau shafa gindinta da hannunta abinda bata tabayiba se yau duk yadda takejin fllng sede tayita mammatse cinyoyinta Amma yau da knta ta tura finger dinta tsakiyar gindinta, ji tayi kmr ta qarawa knta jarabane ji takeyi kmr a yaye Mata ta huta gashi kafafuwanta duksun mutu, bata ko iya dagasu...seda film din yy kusan 1awa kna ya kare Rabin film din duk making love ne,. Iyakar tashin hnkli ta shiga..kouda film din ya kare Amma ita be kareba a gunta yariga yy saving a cikin brain dinta.. saboda mammatse cinyoyinta kuwa sedama taji kafafuwanta sun fara ciwo,. Suna gamawa Kashe tvn yy be tinkara bedroom dintaba ya nufa nashi hnklinshi a matukar tashe...Dan yasan inya shiga nata zeyi abinda ba ynxu ya shirya yiba seya sata a halin uku kna ze fara koyarda ita karatun yaro.. Harda kuka tayi tsabar shaawar Bata san sadda taji hawaye na bin kuncintaba, sharr .. tayi Yan dabarun Amma babu sassauci ta rasa ina zatasa rayuwarta taji sanyi...Haka ya kwana ido biyu tana juye juye ta gaza ajiye jikinta gu daya breasts dinta Kam se qaiwayi sukeyi mata...hk ta kwana bata rintsaba Allah sarki da asubahi da kyar ta iya rarrafawa ta nufa toilet a daddafe tana cije cije kmr me naquda tasamu tayi fitsari sannan ne ta iya yin wanka ta dauro alwala ta fito jiki bb kwari, riga mara nauyi tasaka, kna ta shimfida dadduma ta saka hijjb ta tayrda sallarh bataja sura me tsawoba gudun kada tana sallarh abunda ke zuba a gindinta yaci gaba da zubowa Dan hk tayi shap shap., tna idarwa ta koma kn gadon ta kwanta zuciyrta fal haushin hammad tasan shine yakunna mata bala',Innan, tasan danya samu aninda yakesone tayima knta alqawarin zata jure bazata bashi abinda yakeso dinba.. Shiknshi beyi bacccinba da asubahi a daddafe yaje masallaci yana dawowa direct dakinta ya shigo, tana kwance rufda ciki krsowa yy ya zauna gefen bed din, tanajin shigowarshi juya face dinta gefe tayi dan batason ya gane tana cikin fllng din, wani irin ciwon marane ya taso mata dai dai shigowarshi din... "Gud morning.." hammad yace idonshi na kn duwawunta data dan dagosu sama,. Bnza dashi tayi,,, "Flower inajin yunwa.." yace kmr bb abinda ke damunshi, ko ince besan abinda ke damuntaba. Haushine ya rufeta ita abinda ke damunta shike damunta..dafe mararta tayi tana yarfe hannu ta daure ta daure amma ta kasa daurewar azabar na qaruwa..."Wayyo allahnarh marana.." ta fada tNa yarfe hannaye... Hnklinshi a matukar tashe irin yadda yaga tana yarfa hannun yasan tanajin azaba,,, jirkitota yy yana fadin "sowie.." "Dakkomin mgni pls a drower Dan Allah da water.." ta fada a kideme. Mikewa yy ya nufa drowe din ya bubbude babu komi, harda wani tsayawa dubawa yy bega komiba, dawowa yayi yasameta still tna yarfe hannu tana cije lips,. "Banga maganinba anty.." Hnklintane ya kara tashi hawaye na zirya a kuncinta tace "Pls ka duba sosai..." Bkramin tausayinta yajiba Amma yasan inba hk yy mataba bazasu daidaitaba,,," "na duba bnganiba...." A hnkli ta tashi tana tafiya da kyar ta dudduba drower din bata ganiba...Nan ta hargitsa ko ina amma bata ganiba yana zaune gefen gadon yana kallon yadda take tafiya da kyar Kai kace cinta akayi. Dawowa tayi taxauna gefen gadon tana cije lefe. "Allah ya isa.." tace a fili. "Dawa kike..." Hammad yace yana kallon Kan nononta dasuke a tsaye,Suna masa dakuwa. Dayake rigar dake jikinta me kwanciyace a jiki. "Dakai nake..kaine kasani a mutsibarnan Kuma gashi bnga maganinba inka gani pls ka bani.." ta fada tana marairaicewa. "Ni me nayi miki..nagade ko Bari bakyayi in tabaki..ga nono ma Ina gani ba halin in taba..ai ninema yakamata inyi allah ya isan ..an barni inata gani ina hadiyar yawu kekam ko a jikinki.." yayi mgnr Yana cija lefenshi na qasa, Harara ta gallah masa tana dafe mararta tana cije laffanta,, "Dan Allah inkaga maganina ka bani pls.." Ido ya zuba mata yadda dukta koma lokaci knkani, saboda tsabar sha'awarh. Kmr besan komiba yace "wani maganin..Ni bnganiba.." Kmr zata fashe da kuka tace, "ka kawomin ruwan dumi insha pls..." Matsota yy yasa hannu a kn cinyarta Yana dan mammatsawa, "ki tsaya in ciki kawai seki samu sauki..." Ture hannunshi tayi daga kn jikinta tana bankaro kirjinta.."Dan Allah ka kawomin ruwan dumi..marana na ciwo sosai.." tyi mgnr hawaye na taruwa a fuskarta, tausayi ta bashi ya mike jiki a sukwane yaje kiching ya hada mata coffee ya dawo ya sameta zaune a kasa ta dora knta a kn gadon, Mika mata coffee din yy amsa tayi ta shanyeshi duka ta ajiye cup din a gefe, Zaunawa yy yana shafar sumar knta, "sannu anty..." Ture hannunshi tayi daga knta tace "rike sannunka aikai kajamin kuma se Allah ya sakamin.." Murmushi yy yace "Ni me nayi wai kiketacewa se Allah ya saka miki..Allah karkiga Ina tausaya miki inkika kara cewa Allah ya saka miki yanzunnan zan ware kafarki in ciki kinga sekiyi Allah ya saka mikin da kyau.." A hnkli taji tana samun sassaucin shawwar datakeji, tashi tayi daga kasan ta koma kn gadon ta kwanta, tace "tashi ka fita.." "Zansha nono pls...knji anty inaso insha nono...zanci gindi ..knga bnci komiba bnsha komiba..pls anty ki bani inci insha a jikinki..Ni ni.. gaskia bazan fitaba senaci gindinki...budemin pls inci...Ssssshhhhh...wayyyooo gindi dadih.. " ya fada yna shafar burarshi,datake a miqe. Oh yau taga abinda ya isheta yaro qarami yanayin wannan iskncin ..gashi ta fara samun sassauci yna neman jawo mata wata matsifar againt.. murya na rawa tace "Hammad knasone ka kasheni.." "Nop...inasode insaki a duniyar dadih..ki bari in ciki kiji Allah burata tanada dadih.. hmmm inkikaji yadda zatayi miki a cikin gindi..zan cikaki taf.." "Innalillahi...Dan Allah tashi ka fita pls.." tace jikinta na kyarma. Makale kafada yayi yace "A'arh nide anty ..jiyafa bnyi bacciba inajin sha'awarh Dan Allah xakishamin burata..plsss...kngani kaninkine.." Kalamannashi na matukar motsata, matse cinyoyinta tayi batare datasanma tayiba,.. "anty Dan Allah zaki bani pussynki inciki pls..knga burata se miqewa takeyi.." Runtse idonta tayi tace "Dan Allah Dan annabi hammad ka fitarmin a dakina..zaka kasheni ne...pls" Tariga data gama kamuwa, mikewa yayi still yna maganganun batsar ya fice a dakin... Yna fita ta miqe a guje ta nufa toilet tsugunnawa tayi da kyar tasamu tayi fitsari, datayi fitsarin seta dansamu sassauci,. Dawowa tayi dakin tacigabada duba maganin Abu kmr almara kou sama ko kasa ta duba bataga maganinba,. Tasan daukarshi akayi,.Kuma be wuce Hammad Aiko yasata a wahala, da kyar ta iya yin wanka...yinin rnr abincima da kyar da iya cinshi. Da daddare byn sunyi dinner batare da sanintaba yasa mata maganin Nan a cikin drinks dinta tashanye ita batamasam yasaba. Byn sun Gama ya kwashe komi ya wanke ya nufa bedroom dinshi yy wanka kna ya nufo dakinnata. fitowarta daga wanka kenan ya shigo dakin kugunta daure da towel. Hk kawai takejin shaawr na taso mata krsawa tayi ta zauna gefen gadon tanajin wata azababbiyar sha'awa na taso mata... Zaunawa yy gefen gadon yana satar kallonta.. Abufar kmr wasa sha"awar dakeji a yau bata tabajin irintaba tinda uwarta ta haifeta... ido ya zuba mata musammanma santala santalan cinyoyinta tin shigowarshi da yy arba da ita yy suman tsaye... Komawa tayi ta kwanta jikinta na rawa tama mance yana dakin.. "wayyo nashiga ukuna..." Tafadi yayin datake karajin azababbiyar sha"awar na kara taso mata fiye dana kullum, nononta se qaiqayi yakeyi mata kmr zata haukace takeji ga gindinta natayi mata radadin shaawarh se numfashi yakeyi yna huci...gabaki daya ilahirin jikinta kaikayi takeji.. Yna zaune yna kallonta seyaji tausayinta yadda dukta barbaje sumarta a kn gadon, kmr mahaukaciya sabon kamu..Bata bata sanin shaawar na kusan saka haukaba seyau.. ido ya zubo mata yana lashe baki bata San sadda ta cire towel din jikintaba ta jefosa kasa tana aikin shafar nononta se mammatse cinyoyinta takeyi.. "wayyoo ummihnarh..nashi uku.." taketa fada hawayen wahala na fita a idonta.. Ango dai dai inda yake bukatar azo...ganinta tsirara a gabanshi haihuwar uwarta dukse yabi ya kideme ashe adacan zahiri yake gani, Amma ynzu dayaga badinin nanne ya tabbatar da ainihin kyaunta.. burarshice tayi tsalle jikinshi na kyarma ya zubawa kan nipple dinta ido daya kumburo yayi kyau ga nipple din nata yy dark black... maysowa yy kusa da ita jikinshi na rawa..a kideme ta jawo hannunshi ta dora a kan nononta. Out of control...."taba min...nono narh..qaiqayi..wayyoo..Ummih... " Tace jikinta na kakkarwa, sauke ajiyr zuciya yayi Jin hannunshi a kn abinda yake matukar kauna nono... Hayewa Kan gadon yy gaba daya yy Mata rumfa yakai bakinshi Kan nata ya fara tsotsa a kideme...sauke ajiyar zuciya tayi jikinta na kakkarwa ta fara tsotsar nashi harshen tana numfarfashi.. hannunshi na Kan nononta Yana murzasu "yau gashi ga kayan anty se yadda yaga damaryi zeyi dasu..nonon dayakeso yau ga hannunshi a kai.." a hankli yaje mammatsa Kan nononta yyinda bakinshi ke cikinnata Suna tsotsar harshen juna.hannunshi daya ta jawo ta dora a kn dayan nononta tana shashafa hannunshi a kan nonon nata duk hnklinta baya jikinta itade burinta tasamu natsuwa, shi knshi jikinshi se rawa yakeyi burarshi nata zilllo...wani irin wasa yakeyi da Kan nononta cikeda kwarewa..ji tayi gabanta ya jiqe shakab...babu abinda yake tashi a dakin se numfarfashi, cire bakinshi yy cikinnata ya dora a kn kunnenta Nan ya shiga wasa da harshenshi a cikin kumnenta... "Ssssshhhhh...wasssshhhhh...wayyo ka matsamin nonona pls ...wayyoooo Allah narh..." Ta fada out of control, harshenta ta Kai kn maaogaronshi ta fara wasa da harshenta a wuyanshi se wani lashewa takeyi kmr ba anty jannarht ba uwar yannson girma,,,, bakinshi ya dawo Kan nononta na dama a hnkli ya lasa ya koma Kan na Daman ya latsa..."wow anty nononki dadih...washhh dadih...ssssshhh...wayyooo" yace jikinshi na kakkarwa, da knta ta kamo kanshi ta dora a kn nononta.."pls kashamin nono na Dan Allah qaiqayi yakeyimin...." Kafa kai yayi ya fara tsotsar kan nononta a hnkli a hnkli dayan hannunshi na wasa da dayan kan nonon nata... hasbunallahi wani'imal wakeel...wani irin Abu taji yanayi mata yawo na dadih tin daga tafin kafarta har zuwa cikin brain dinta gindinta se zut zut yakeyi yana numfashi...se sambatu takeyi tana kara rungumarshi jikinta...cire bakinshi yy a kn nononta ya gangara cikinta yafara lashe cikinta da harshenshi..."ssssssshhhhhh....dadih...wayyo...dadih nakeji hammad...pussynarh...!" Se shafar kanshi takeyi ta rasa inda zatasa knta Dan dadih... Jikinshi se kakkarwa yakeyi gangarawa yayi da bakinshi ya fara wasa da harshenshi a cikin cibiyarta..... Wani irin numfashi ta sauke. "Dadih....dadaih...daaaadihhhhh.....!" Duk sambatunnan batamasan tanayiba, gindinta nata motsi yana ihun neman agaji... Hannunshi ya tura a hnkli ta saman gashin dake kwance a kan gindinta. A hnkli yake shafashi se kamshi ke tashi ta ko ina a jikinta, "sssshhhh...dadih nakeji hammad..." gangarawa yayi da hannunshi ya shafo belin gindinta... Wani irin zabura tayi jikinta ya fara kakkarwa... "Dadih nakeji...wayyooooo..." A hankli sauke hannunshi a tsakiyar gindinta jinshi yy a jiqe da ruwa, "wow kayan dadih!..." Ya furta. Yana ware kafafuwanta sosai ya kama clit dinta yana murzawa a hnkli...."wayyo dadih ze kasheni..wayyo hammad..." Shi knshi ajiyr zuciya ya sauke jikinshi dukya dauka,. Ware kafarta yayi sosai ya bude kafafuwanta ya zubawa gindinta ido. Be taba ganin halittar gindi me kyauba kmr nata ,,, bude gindinta yayi sosai ya tura mata harshenshi ciki ya fara wasa dashi a ciki gindinta.... "wassshhhhhh...ummkihnarhhhhh.....oh my God ....wallahi dadihn yayimin yawa ze kasheni...." ta fada Hadi da kai hannunta kn brsts dinta tana murzarsu da karfi..bakinshi na Kan gindinta Yana tsotsewarh .. "wayyooo..wayyoooooo.hammad karka kasheni..", ta fada yyinda hawayen dadih Suka shiga Kai kamo a kuncinta.se sambatu takeyi wanima bansan me take cewaba.. sambatunnata se yake kara masa kaimi gun caccakar gindinta da harshenshi, farin ciki yakeji yau shine yakeyin yadda yaga dama da jikinta. Dagowa yy ya kalli yadda gindinta yasha tsotso gunshi burarshice tayi wani Zillow taga mahadi, "Wayyooo Allah naraaarr....wayyoooooo dadih..gindin anty,....wassshhhh.. anty me kayan dadih.." ya fada a rikece yake ji yakeyi kmr yasa mata burarshi,. Yatsanshi yakai ya fara wasa washi a kofar gindinta.... "Wassshhhh...dadih...kayi fingring dina pls....wayyooo....dadih...." Ta fada Hadi da kai hannunta ta danna cikin gindinta duk a kideme take burinta tasamu ta kawo ruwan kankat din, ... A hnkli ta ya tura mata yatsanshi da cikin gindinta dayake a tsuke dabadan gun a jiqe yakeba baze shigaba... wani irin ihu tayi na dadih Hadi da matse kafafuwanta.... Shiga da fita ya farayi da yatsanshi a cikin gindinta....."wayyoooo dadih...pls anty in shiga..." Hammad yace yana kara kaimun cinta da yatsanshi... Wani irin dadih takeji kmr zata mutu...dagowa tayi tasa masa nononta a bakinshi ya hau tsotsa hannunshi na qasa yana caccakarta...."wayyooo..wannan wani irin dadih ne...sssshhh...Ummih...wayyo zan mutu.. hammad dadihn yayimin yawah..." Out of control taketa masa sambatu tana shafar kanshi. Caccakar gindinta yakeyi da yatsanshi, Yana tsotsar nononta yasha wannan ya saki yasha wannan..."wayyooo hammad zan mutu..." Dago knshi yayi yaga yadda taketa juye juye da knta ta kasa tsayar dashi gu daya hawaye na zirya a kan kuncinta..."bazaki mutuba anty..." Ya fada Hadi da maida kanshi kan nononta yahau tsotso...wata iriyar kara ta saki hadi da matse hannunshi dake cikin gindinta da cinyoyinta..."Wayyooooooooo...dadih...zan mutum...wayyo zan mutu..!! Pussynarh...zan kawo....gindina...ruwan zezo....Wayyooooooooo....zanyi rlzng....zezo...oh....ya ilahil alameen...."ta fada tana kara matse cinyoyinta da karfi....Nan yaji gabanta ya dauki dumi alamar tayi rlzng..ajiyar zuciya ta saki ta kwanta a kirjinshi a hnkli natsuwa na saukar Mata,,Nan da nan jikinta ya saki..natsuwar da batamasan tanada itaba itace ta ziyarci jikinta,. "Malama zaki karyamin yatsafarh..." Hammad ya fada, se ynzu ta tuna har lokacin cinyoyinta na matse..bude cinyoyin tayi ya zare yatsarshi a hnkli cikin salo..."sssssshhhh..." Tace tanajin wani sabon dadih na ratsata. Se ynzu ta dawo hayyacinta, ta tuna macewar da Hammad suke wannan badalar, zare jikinta tayi daga nashi ta jawo bedsheets ta lullube jikinta dashi, se ynzu takejin haushin kanta ya rufeta ta koma ta kwanta, Hadi da runtse ido... Murmushi yy yace "hajiya anty how market..." Bude idonta tayi ta gallara masa harara... murmushi yy yace "wayyoo Ummih ...wayyo dadih ze kasheni...wayyo hammad dadih yayimin yawa.." Kunyace ta rufeta se ynzu tage nadamar abun..." tashi ka fita pls.." ta fada a kunyace "Yaseens kinyi kadan..in gama fingerike ki kawo ruwa ynzu kice in tashi in fita..nimafa inajin shaawarnan pls ki tabamin burana..kiyimin yadda nayi miki Dan Allah..." "Pls kaje dakinka.." tace a kunyace wai yau itace ta budewa qanin bayanta jikinta yaketa luguigutata har tana ihu.. "Wlhy daga yau a nan zan rinka kwana.." Zaro ido tayi tace. " Pls kaje dakinka.." "Wai meyasa bakiso in kwana a dakinnan ne anty..au matata tindade yau naga komi saura shiga ya ragemin.." ya fada yna kashe mata ido...girgiza Kai tayi aifa ta bani ynzu batasan yazatayiba, tanason ta mike taje toilet Amma bazata ita mikewaba...matsowa yy yace "anty baza kiyiminba..." "Pls ka kyaleni..."ta fada tana nade tabarmar kunya, Hk yayita magiya tayi masa taki hk ya kyaleta ya mike ya fice daga dakin ynajin fllng na damunshi, bedroom dinshi ya nufa directly toilet ya shiga danyin wanka seda ya jima a toilet din yana sttlng knshi kna ya fara wankan da ruwa me dumi.. .... Yana fita ta mike zumbur ta shiga toilet wankan tsarki tayi, kna tyina soso da sabulu ta fito daure da towel, room freshener ta dauko ta fesha dakin dashi.. feshe nata jikin tayi da turarruka, kana ta bude drower ta dakko rigar dazatasa kenan tana qoqarin sawa ya shigo dakin sanyeda kyn bacci se kamshi yakeyi..krsowa yy ya amsa rigar dake hannunta Yana kare mata kallo... "Karkisa komi nafison ganinki da towel.." ya jefar da rigar a kasa ya rungumota suka fada gadon, zillewa tashiga qoqarin yi, "Dan Allah ka bari...banaso.." "Ni inaso.." hammad yace. Kwace jikinta tayi tace "pls jeka dakinka ka kwanta bacci znyi.." "Yi baccinki aiban hanakiba.."hammad yCe yna kara rungumota jikinshi. Batada yadda zatayi haka ta lafe a faffadan kirjinshi.. "I love you flower..kouda wasane kice kinasona Nima..." hammad ya rada mata a kunne. Runtse idonta tayi tace "Ammmm...Dan Allah abinda ya faru yau inaso kacireshi a rnka kmr be faruba.." Murmushi yy yCe "okay marh tinda kinsha dadinki ai dole kice haka.." Dan duka takai masa a kirji. "Ina wasane dakai..ka mnta Ni yayarkace ko.." Murmushi yy yace "ai tini kika kwasa shekarunki a hannunki madam uwar yanson girma...kija bakinki kiyi shiru.."ya karashe mgnr Hadi da cire towel din jikinta ya jefar. "Haba pls..." Jannarht tace. "Body to body ..." Ya fada Hadi da cire nashi kyn ya watsar yarage dagashi se boxes. Runtse idonta tayi bata bari ta kalleshiba, Lafewa tayi a jikinshi duk kunya ta isheta, cikin lokaci kankani bacci ya kwasheta,.. shikam gogan be rintsaba nononta na hannunshi yanata tattabawa waiyau shine gashi ga nonon anty jannarht se yadda yayi dasu,..har asubahi be rintsaba saboda shaawar dake damunshi ga mararshima ta farayi masa ciwo,...nononta ya saka bakinshi yahau tsotso dayan hannunshi Nakan dayan nonon nata Yana wasa dashi... ya tuna hannunshi kasanta yana wasa da clit dinta...ai kmr a mafarki taji shaawar na taso mata..a hnkli ta bude idonta tasaukesu a knshi ganinshi tayi yanata aikin tsotse mata nono ."wasshhhh...ssshhhhh...Dena.....wayyooo belin gindina...hammad dena pls..", ta fada tana kwace nononta a bakin. Ido ta zubawa sexy eyes dinshi. Duk jikinta yadau shocking muryarta na cracking tace "Black bakayi bacciba why.." "In Ina ganin kayannan ai bazan iya bacciba...and marana nayimin ciwo.." Hk kawai taji tausayinsa ya rufeta... "Pls kiyimin Dan Allah anty..." Ya fada hadi da marairaiceewa..ya jefa bakinshi cikinnata yahau tsotso..a gaskia daze bawa maza shawara dasun koma auren wadanda suka girmesu sunfi tsafta da sanin darajar kai,ta ko ina jikin anty kamshi yakeyi jiya da yayi sucking pussynta wani irin kamshi yakeji yana fitowa daga gurin ga guri tsaf tsaf babu kazanta... Kissn bakinta yakeyi hannunshi na kn nononta Sam baya gajiya da mammatsasu dadin tabawa sukeyi masa...dadihma se pussynta da yy fingring dinta ji yakeyi kmr shine a cikin gurin,.. Zame bakinta tayi cikinnashi out of control ta dora knshi a kn nononta... "Sssshhhh...pls shamin nononarh.." kafa bakinshi yayi yahau tsotsar kan nononta,,, "wassshhhh...aassssssshhhh....uuhhhhhhhh....ya rabbih....wayyo nononarh...mammatsamin dayan pls.." hannu yakai Kan dayan nononta yana aikin wasa dashi a hannunshi..."Wayyyoooo ..Wlhy dadih nakeji...Dan Allah karka Bari..." Ta fada tana kara danna knshi a kn nononta... Bkramin sha yake yima nonon nataba har tsakiyar knta takejin dadihn abinda yakeyi mata .."wayyooo black...pls tabamin gindina...Dan Allah yanata zubar da ruwa..pls kada ruwan ya kare Dan Allah tabomin...sanyamin hannunka plssssssssss...oh my god..zan mutu...." Dago knshi yy duk a rikice yake shima ... yace "baze kareba anty so ruwan duri baya karewa..." Gangarawa yayi da hannunshi kn cibiyrta yana wasa da ramin cibiyarta a hnkli a hnkli yake yawo da hannunshi kn mararta wani irin salo yakeyi mata inba tayi da gaskeba sets sume masa...se sambatu takeyi masa tana shafar gadon bayanshi... Burarshi ta mike tayi sambal agaji kawai take nema gabaki daya jikinshi ya amsa shaawar yakeji ainun ya rasa yazeyi da rayuwarshi...bkramin shaawar anty jannarht yakeyiba ji yakeyi kmr ya ciccita..... Wasa yashiga Yi da hannunshi a gabanta amma yaki yarda ya shigeta dukta kideme masa ta rude ta dimauce ta gigice masa se wadansu yarirrika takeyi masa da in zaki kasheshi besanma mi take cewaba,. "Pls kasamin yasa mana ...hba knatajamin rai ...wayyooo kayi fingring dina plssssssssss......!"ta fada a dimauce tana qoqarin tura yatsanshi saitin kofar gindinta ya gaudar da hannun..wani irin numfashi taja kmr zatayi kuka tace "why..pls Meyasa xakayimin Haka..kna jamin Rai..kasamin yatsanka pls..." Duktabi ta kideme Babu abinda takeso kmr yy mata irinna jiya, "Nop ki tsaya insa miki burata tafi dadih...tsaya kiji..." Ya zame wandonshi Nan tayi arba da katuwar burarshi ta mike sambal tinda take bata taba ganin bura me girman tashiba...ai Nan ta dawo hayyacinta. "aah Dan Allah karkayimin pls... bnshiryaba wlhy bnaso......." "Dan Allah ki tsaya..in bnyiba zan mutune wlhy...pls ki tsaya insa miki haba jarumar Antynarh....." Yy mgnr Yana tinkarota gadan gadan da burarshi katuwa a miqe, zindir yake haihuwar uwarshi. Dukda jikinta na vibrating hakan be hanata matsawaba tace "Dan girman Allah hammad ka bari..Wlhy inkayi mutuwa zanyi nima..abunka yayi girma dayawa..pls inkasha mgni be kadena sha pls." "Ni babu abinda nasha...fllngs nakeji Wlhy anty tou kiyimin yan dabaru pls..." Ajiyar zuciyar ta sauke da jikinta haryahau kakkarwa,,,, zaunawa yy gefen gadon tasakko kasa ta tsugunna ta kama burarshi cikin hannunta dam tajita ta cika mata hannu,... "Asssshhhhhhhh....." yace yyinda burarshi ke cikin hannunta tana wasa da ita a hnkli a hnkli... "Pls rinka yimin sosai pls..." Duk yabi ya kideme Jin burarshi a cikin lallausar hannunta,, yadda take wasa da burarshi kai kace kwararriyace ta rasa yadda akayi ta iya sarrafashi...a hnkli ta gangara da dayan hannunta ta fara wasa da bolls dinshi... "Wayyyyoooooooo....dadih....ki kafamin bakinki Kan burana pls....Dan Allah gangara ki tabamin tsakiyar pls....ssssshhhhhhhhhh.....Wayyooooooooo!!....." A hnkli ta isa da bakinta ta daura a kn katuwar burarshi datake hargitsa mata yan hangi... Nan ta fara wasa da harshenta a tsakiyar kaciyarshi...."wayyooo...sssshhhh...tnks ...ngde anty!....allah ya saka miki da alkhairi......wayyyoooooooooooooo....ki tsotsa sosai..." Sosai ta shiga tsotsar masa burarshi tana gangarawa tana da bakinta kn bolls dinshi suna tanata wasa dasu da harshenta Nan da Nan ya rude mata Se aikin sambatu kawai yake tayi mata, .... "ssssssshhhhhhh...pls cire bakinki ki gogamin Kan nononki a tsakiyar burana plsssss......" duk a rude yake se ihu yakeyi masa ... a hnkli ta zare burarshi daga bakinta ta goga masa Kan nononta a tsakiyar burar tashi......."sssssshhhhhhhhh.....washyooooo dadih...mommah zan mutu...nagode anty....." a hnkli ta cire kn nononta ta maida bakinta tanayima kannaburarshi wani irin tsotso data saita kan a bakinta yadda dumin bakin ze rinka ratsashi...."ya Allah.....wayyo mamana......." Hammad ya fada yana dago duwawunshi da burarshi cikin bakinta yna kara tura mata ita har zuwa maqogaronta...ji takeyi kmr zayayi amai Amma haka ta daure..hannunshi na kn nononta yanata mammatsasu burarshi na cikin bakinta yanata up amd down knr yana cikin gindinta..hannunta nata wasa da bols dinshi..."wayyooo dadin danakeji baze misaltuba nagode Allah yayi albarka my half part...wayyoo...burata zata tsinke..wayyooo dadih...." Nan ya shiga tura mata burarshi can maqoshinta da dasauri da sauri yaketayi yana ihu yana mammatse nonuwanta dasuke cikin hannayen...."wayyooo zezo...wayyooooo...gashinan...ya kusan zuwa......wayyooo moma...wayyoo mommah....wayyooooooooooooooooooo!!!!!!!!!!!!" Zare burarshi yy a cikin bakinta ya dora a kn nonuwanta tass ya wanketa da ruwan sperm dinshi irin na lafiyayyun maza, sperm har a kn fuskarta...ajiyar zuciya yasauke. "Tnks Allah yy albarka...." Ya fada ya koma ya kwanta jiki bb kwari. Itakam ya barta da sperm dinshi a jikinta ido ta zubawa burarshi da har lokacin bata kwantaba ajiyar zuciya ta sauke a hnkli ta jawo towel din dake kasan ta goge sperm din dake jikinta ta mike ta shiga toilet da towel din a hannunta, mamakin abun takeyi wai yau itace da Hammad wagga badalar haka shi zindir ita zindir...runtse idonta tayi ta bude Dan tabbatr dacewar ba bacci takeyiba,tabbas idonta biyu, kanijn bayanta nata mammatseta asheba mafarki bane...tsugunnawa tayi ta wanke towel din sperm dinnashi tana tunani tunani tana nan tsugunne ya turo kofar toilet din ya shigo tama manta shaf bata sawa toilet din key ba.."ka fita pls.." Krsowa yy yna kallon duwawunta datake a tsugunne ..tsayawa yy ta bayanta burarshi ta tsaya saitin duwawunta..."meye zaki boyemin kuma ynzu..." ya fada yna wasa da burarshi a saman duwawukanta....",in shiga..." Yace dai dai yana saita burarshi da kofar gindinta.... Zabura tayi ta miqe tsaye tana gingiza Kai... murmushi yy yace "Wai harkin karaya ne..tin ba ayi madugunba..."yayi mgnr yna kara kusantota tanaja da baya har suka karasa bango...zubawa nononta ido yayi hannu yakai yana shafasu..."hajiya anty how market...ina shekarun sukene..." yy mgnr ya a kara matse nononta.. "Washhhh...." ta fadi cikeda kunya. amurmishi yy yace "nty inason nononki.." "Pls ka dena.." tace jikinta na rawa Dan ita a tunaninta kawai zeyine.. "Nifa bnce cinki zanyiba madam...bazan cikiba zanyi hkri dukda inaso se ranar dakikace inci...zan caccaki durin Antynarh...." Hamdala tayi a zuciyrta gabaki daya ta hnklinta ya tashi da ganin burarshi duktabi ta firgice,,,, seda suka kara a toulet din seda tasayi yy rlzng shima ya caccaketa ... Ya fingereta..seda ya tabbatr ta kawo kna sukayi wanka suka fito tana hannunshi ya daukkota kmr jaririya dukkaninsu babu kaya,.... Sorry for the typing erros.bb editing. [10/30, 3:49 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..62 Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. *Am sorry for the yesterday, sis dinace ta haihu se abubuwa sunkayimin yawa,. ** Ganin hakan, Karasawa mama rabi tayi kanta gadan gadan ta dagota taga jikinta ya saki, wata iriyar kara ta kwallara. "Wayyyooooo!! Nashiga uku yar uwata zata mutu...!!ku temakeni..!!!" Ihun natane ya jawo hnklin nasreen datake bedroom dinta', a guje ta fito hnklinta a matukar tashe ta tsaya a falon danjin inda ihun ke fitouwa, Nan tajiyo mama rabi ta kara kwallara wani ihun daga dakin mommah, a guje ta nufo bedroom din mommahn tana shiga ta gnta kwance sumammiya,. "Mommah..." Ta fada cikin rawar jiki karasawa tayi ta ganta a kwance kasan sumammiya,. "Nashiga uku..menene yasamu mamanarh..." Ta fada a kideme, kallon tuhuma tayima mama rabi, kna ta dauke knta ta fice a dakin hnklinta a tashe taje ta dauko wayrta ta kira daddy tasanr dashi, kna ta koma dakin tana jijjigata,tna kuka tna kiran sunNta mama rabi na gefe hnklita a matukar tashe,...ba jimawa daddy ya shigo dakin dmn yna gidan, ganinta a sume yasa masa karin tashin hnkli, wayrshi ya Ciro a aljihu ya dannawa lmbr dr nahnah waya, tana dagawa yace "maza maza kizo gida ki duba mara lafia.."yna fdr hkn ya katse wayar,. Frij ya bude ya daukko ruwa me bala'in sanyi ya watsa mata, seda ya tuttular mata da gorar ruwan kna yasamu ta farfado,. A hnkli ta fara sauke ajiyar zuciya, kna ta bude ido ta fara binsu da ido jikinta babu kwari, Nan abinda ya faru ya fada dawowa kwakwalwarta, harga Allah ta tsani jannarht fiyeda tunanin me karatu, a gaskia dataga dansu ita da Hammad kwara ace mutuwarta tagani,. "Sannu mommy.." cewar nasreen. "Sannu Yar uwatarh.." cewar mama rabi. Se a lokacin daddy ya samu damar yimata kallon tuhuma, Batare dayace mata komiba ammande yasan sumannata baze wuce nasaba ba da ita mama Rabin. Daddyne ya dauketa jir ya dorata bisa gadon yanayi mata sannu,. Dr nahnah ta iso hnklinta a matukar tashe, tana shigowa dakin idonta ya sauka a kn mommah, su Kuma suna tsaye cirko cirko daddyne yake zaune,. hnklintane ya kra tashi ta krso tana tmbyr meke faruwa, daddyne yy mata bayanin nasreen ce ta kirashi besan meye musabbabin hknba yaganta a sume . Nasreen ma tace hkn tazo tasameta,. VP dinta ta fara dubawa nan taga yy mummunan hawa, hnklintane ya kara tashi kou meye dalilin hawan jinin nata oho kwata kwata mommah batada hawan jini, Dan hk tayi mamakin ganin yadda jinin nata ya hau fiyeda tunaninta,. Drib tasa mata da allurorin baccin, nan da Nan bacci ya dauketa me mugun nauyi. Jan daddy tayi suka nufa bangarenshi, byn sun zauna tace, "daddy Akwai problem fa.." "Na mene ne mamana.." daddy ya tambayeta,. "Vp dinta yahau sosai inyafi haka zata iya kamuwa da ciwon shanyewar barin jiki.", Hnklin daddy a matukar tashe yace "What...." "Wlhy kuwa daddy.." Dr nahnah ta fada cikeda damuwa,. "Hasbunallahi wani'imal wakeel..kou menene ya faru da zainab ita tajawa kanta mamana.." Dr nahnah tace "kmrya daddy.." Daddy yaci gaba dacewa, "tinda akayi auren yaronnan da yarinyarnan tasawa rnta tsangwama da kiyayyar yarinyarnan, tou knga kuwa ciwonnata be wuce natsaba da hakan,.taso yaronnan ya saki yarinyarnan amma Allah besoba..Ni bnsan meyasa tabi ta tsani yarinyarnanba,." "Wallahi kuwa daddy nimade bnga dalilin kiyayyarba anty jannarht batada matsala macece me tarbiya, Dani"unta abun koyine.....Amma fa ni daddy se nake ganin wata kiyayyar harda ita mama rabi take kara zafin abun..." Daddy yace "tou dukda hkde da hali..." anty nahnah tace "Hkne daddy,,,nifa banganin lefin hammad dukda mommah mahaifiyarmuce, Amma hammad yayi mata biyayya kn abinda takeso, zuwa ynzu ya isa ace mommah tayi hkri hakanan, tabarshi ya huta da iyalinshi." Daddy yace "hkne knsan wani lokacin halin zainab ne se a hnkli...Allah de ya gnar da ita." "Ameen...Bari in tashi inje in kawo mata magunguna.." tyi mgnr hadi da mikewa,. Daddy yy mata Allah ya tsare ta fice daga gidan. Ta kira hammad ta sanar dashi mommah babu lafia lokacin yana manne da jannarht. Jin rashin lfyr nata hnklinshi ya tashi kwarai, kunsan uwa da danta, . byn ya gama wayr jannarht dake kirjinshi ta juyo ta kalleshi, taga duk ya fita a hnklinshi. "meya faru.." ta tambayeshi cikeda kulawa,. Se yaji dadihn yadda ta nuna kulawarta gareshi,. "Mommah ce bb lafia.." Mikewa tayi zaune tana fadin "Subhanallahi..meya sameta.." Hammad yace "Bata gayaminba...Amma ynzu zanje." Yayi mgnr hadi da miqewa ya nufa bathroom, "Allah ya kara sauki.." ya amsa da ameen dai dai ya krsa shigewa toilet din,. Tana Nan zaune yy wankan ya fito ya shirya tsaf cikin mnyan Kaya se yayi kyau, ita knta yy mata kyau kwarai da aniya tanason taga yasa mnyan kaya Dan ita yafi mata kyau da mnyan kayan Amma ko wanne yasa yanayi masa kyau, saboda kyaun aka taras,. Matsowa yy ya hura mata iska a idonta, lumshesu tayi.. "beautiful...Zan tafi..kiyimin adduarh.." "Zan bika.." ta fada cikin shagwabar da batamasan tayiba,. Murmushi yayi yana kallon kyakyawar fuskarta yace "Nop ba inda zakije.." "Plss inason inje inga jikinta.." Dan shafar Kan nononta yy... "Sssshhhh..." Tace tana gantsaro masa su. "Gindin ya fara zuba ko..." Hammad yace,. Harara ta galla mata ta Dan kai masa duka tace "Bakada kunya.." da sigar wasa tayi mgnr,. Murmushi yy yace "bazaki gane bnda kunyaba se rnda kika bani gindinki Nan wanda yake cike da ruwa na jono da burata nande zakiga ainihin waye hammad.." "Aiko babu ranar dazakaci gindin.." jannarht tace, "Au haka kikace...okay fine..yau ki shirya Zan amsa haqqina ai nayi haquri kusan wata uku, banci gindiba... aikou yau zanci abuna.." "Sekace kna shaye shaye..Kai ynzu ko kunya baza kajiba.." "Haka kikace...." "Ka tafi pls..ka gaida mommah da jikin.." "Zataji...ammafa ki shirya yau zakisha jijiya.." yna gma fadar hkn yabar dakin,. Murmushi kawai tayi ta koma ta kwanta, sometimes ko kallonshi tayi se taji farin ciki fiye da tunanin me tunani harga Allah ya fara burgeta, Amma har gobe bata yarda ta fara sonshiba,. Shikam gogan ya fito falon kenan sukayi kicibus da jawaheer, Daman mama rabi ta sanar da ita rashin lafiar, shine tashirya tazo tambayrshi zatace,. Kallo daya yy mata ya dauke knshi,. "Yah Daman nazone in tambayeka zanje duba jikin mommah." "Okay nima can zanje..." Farin ciki kmr ze kasheta tace cikin kissa "tou muje tare Dan Allah.." daga kafada yy, Nan yy gaba ta biyoshi a baya, ya shiga dreva side ita kuma ta wani hakimce a gaba, yaja motar sukabar gidan,. Jannarht na labe ta window tana kallonsu ganinsa da jawaheer se rnta yayi matukar bace. Watoma da ita zasu fita amma dan munafurci be gayamataba,,,maybe ma shiyasa yace ita kartaje saboda zeje da matarshine.." komawa tayi ta kwanta zuciyrta na quna,. Batayi wani baccin kirkiba dukda allurorin da akayi mata bata wani jumaba ta farka, mama rabi na gefenta nasreen ma haka nahnah Mae tana zaune gefen gadon ta farka,. "Sannu mommah.." Dr nahnah tace, daga mata kai kawai tayi, kna ta maida kallonta kn mama rabi, cikin muryar marasa Lafia tafara mgna "mama rabi Dan Allah da gaskene mgnr dakika gayamin,." "Haba zainabu ki bari ki samu sauki mna semu qarasa mgnr.."cewar mama rabi. "Wacce maganace.." cewar Dr nahnah Wata irin uwar harara mommahn ta watsawa Dr nahnah,. Jan bakinta tayi, tayi shiru tanayima mama rabi kallon tuhuma,. "Gaskia mommah a fada koma meye ..maybema shine sanadin ciwonnaki.." cewar nasreen uwar rashin kunya,. "Kema kina neman fin karfina ko.." cewar mommah tyi mgnr tana dafe knta dake sara mata,. Tabe baki nasreen din tayi,. "Dan Allah kisan yadda zakiyi da mgnr Nan ..." Cewar mommah. "Kibari kisamu sauki mana Zainab.." "Bazan iya bariba mama rabi yaronnan in nayi wasa bakin cikinshine ze kasheni..wani iri nakeji a jikina bansan randa xan warkeba..nifa dason samunane kadama ta kara kwana a gidan dana tasan inda zatayi da danta na shege.." Dr nahnah datayi kasake dukta fahimta me ake fada tace, "gaskia mommah karkiyi hka..." Wani irin kallo mommah ta watsa mata tace "uwar munafukai..knsan a kn waye ake mgnr zaki sako mna baki," "Nasan baze wuce Hammad ba da jannarht.." cewar Dr nahnah "Insu dinne se akayi me.."cewar mommah. "pls and pls mommah ki barsu su huta kema ki hutawa rywrki,,dubafa bakida lafia nefa hba mommah.." cewar Dr nahnah. "Idan kika kara sako mna bakinki a mgnrnan senaci kutmar ubanki.." tyi mgnr tana dafe kai,. "Sorry mommah knsande bakida lafia.."cewar nasreen. Nahnah Kam shiru tayi tace "am sorry mommah.." tin daga hk bata kuma mgnaba,. Mama rabi ta kallesu ta yatsina fuska tace "ammanku yarannan bakusan kushin kankuba..ynzu ace uwarku batason abu ammanku kunaso..gaskia ya kmata kuyiwa knku fada." Nasreen harara ta gallara Mata Dan tinda akayi auren hammad da jawaheer ta tsani mama rabi,. Dr nahnah de dauke knta tayi kmr ma bata gurin. "Gyalesude ai basuda hnkli...basusan darajataba...Dan Allah mama rabi kisan abinyi pls koumade mene kiyi yadda baza a gane da hannu naba a ciki...." "Ai angama...nariga Dana Gama shirya komi," cewar mama rabi. Mikewa Dr nahnah tayi tace, "nide Zan wuce,,nasreen in ruwan ya kare ki bata abinci mara nauyi sannan seki bata magungunan dana kawo mata,,ki tabbtr Tasha pls,anjima zandawo in karasa mata ruwan..Allah ya kara sauki.." A hasale mommahn tace "ameen.." nasreen kuma tace "tou ki gaida bbys.." "Zasuji..." Tna gma fadar hkn ta juya tabar dakin a falo sukaci karo da Hammad da jawaheer,. "Hammadu.." cewar Dr nahnah. "Antys Ina wuni..ya jikin mommah.." cewar Hammad. "Alhmdllh..ya anty jannarht.." "Lafia qalau.." ya amsa yna wani murmusawa,. Itakam Daman jawaheer bata iya gaisuwaba ballantana dmn basa shiri da anty nahnah,. "Meke damun mommah ne ..." "Hawan jini.." cewar Dr nahnah. "Subhanallahi..hawan jini kuma.." Hammad yace hnklinshi a tashe,. "Yeah Amma da sauki.." cewar Dr nahnah. "Allah ya kara sauki..har zaki wucene.." "Eh zanje asibiti kasan ynzu abubuwa sunayi mna yawa saboda babu dr jannarht dukse asibitin babu dadih.pls Hammad ka barta ta dawo aiki pls..." "Okay ..senayi tunani." Ya fada cikin isa. Girgiza kai dr nahnah tayi tace "au sekayi tunani..Allah ya shiryeka.." cewar Dr nahnah. "Ameen..ki gaidamin bbys dina.." "Okay zasuji..ai xandawoma anjuma insa mata drib.." "Okay dear.." a tare suka nufa dakin shida jawaheer, ita kuma nahnah tabar falon. Da sallahma suka shiga dakin, kallo dya yyma mommah ya fahimci tanajin jiki.. tin shigowarsu dakin kallo daya tayima hammad din ta dauke Kai,. krsawa yy ya zauna gefen gadon,. "Sannu mommah..." Hammad ya fada jiki a sanyaye,. Shiru mommah tayi batare data amsa masaba, ya gaida mama rabi ta amsa faram faram irinna makiran mata, jawaheer ma gsidasu tayi kna tayima mommah ya jiki, mommahn ta amsa da " alhmadulillah,." Cikin kissa mama rabi tace "harkinzo kenan Yar albarka.." Mommah tace "gashinan tazo kuwa..ai ita dayar tafi karfin zuwa tinda mijinta ya dore Mata gindin rainani, gashi bakin cikinta na neman kasheni...Ai wallahi kou yau na mutu da bakin cikin tsinanniyarnan na mutu.." Mikewa hammad yy cikedajin zafin abinda mommah take fada yace,. "Nizan wuce mommah Allah ya kara sauki.." "Daga zuwanka.." cewar mama rabi,. Mommah tayi carab tace "eh ai dole ya wuce keko an zagar masa mata,,anmaci saarh ne data barshi yazo yaushe rabonshi da gidannan inba yauba dayaji bnda lafia, shima na tabbtr seda ya tambaya izini aka barshi mijin tace," Girgiza Kai hammad yy yace, "pls mommah ki sassautawa knki Dan Allah.." Yana fadar hkn be jira amsartaba ya juya yabar dakin,. Mama rabi tadau salati "oh innalillahi wa'inna ilaihirraju'un..." Mommah tace "knganiko tariga ta sallamemin yaro.." Jawaheer dake zaune kusa da mama rabi tace, "wannanma kadan kuka gani,,,kullum fa yna manne da ita tana kanainayeshi irinna tsoffin mata,." Mama Rabi tace "kwarai da aniya zata aikata....yooouh yarinyace ido fri fri kmr namage.." Mommah tace, "kai wannan yarinya Allah ya isa tsakanina da ita,,," Mama rabi tace"inda abinda yafi Allah ya isama dole ayi mata,,,shegiya tariga ta bashi yasha,." Mommah tace "ai tini ta shanyeshi..inbnda haka mema zeyi da ita..tinifa ta fara yaushi yaushi kmr yar 70yrs.." Jawaheer tace, "ai bokanta ya iya aiki Wlhy mommah yadda kikasan raquri da akala..." Mama rabi tace "makira.." Mommah tace "aikou kwanan nan za a koma gidan da aka fito.." Mama rabi tace, "kwarai ma kuwa,,,ai tafiyarma dazatayi babu waiwaye, babu dawowa, Daman batazo da tsiyar komiba se isknci.." Mommah tace "wallahi mama rabi duk rnr da yaronnan ya rabu da yarinyarnan zanyi bacci da saleba,,saboda duk wata damuwata ta gushe.." Jawaheer tace "aini senasa ruwa kasa nasha..saboda jannarht mutsiface.." Mama rabi tace "inda abinda yafi mutsifa itace ita.." Mommah tace, ''aini kuwa naqaras da ita mutsibace...kwata kwata Yaushe rabon da insashi a ido ..harnafa manta sede inyazo ya tsaya gun ubansa da waccan baqar dagar." Mama rabi ta saki baki tace "oh Allah gamu gareka inji barawon takanda....aikou karahenta yazo..." Dai dai safara'u ta shigo dakin Nan itama ta zauna akaci gaba da hirar da ita,. Kouda ya fito bngaren daddy yaje ya gaisheshi suka Dan tafa hira a kn lamarin mommah kna ya baro bngaren zuciyrshi fal damuwar mommah ya nufa bngarensu Anwar, nan ya gaida mommy kna ya nufa dakin anwar nanma seda ya jima suna hira kna ya baro bangaren, har bakin car Anwar ya rakoshi yaja motar sukabar gidan, dai dai ana kiran sallarh la"asar seda ya tsaya yy sallah kna ya nufa gidanshi,. Dai dai ta fitou daga wanka kenan Domin ynzu period dinta yazo,.shima sanadin wnkan nata,. Shigowa dakin bakinshi daukeda sallahmarh zubo mata ido yy tana tsaye jikinta daure da towel. "Wow...tsarki ya tabbatr ga ubangijin wannan halittar.." yy mgnr yna zubowa santala santalan cinyoyinta ido,. Dauke knta tayi cikeda haushinshi, ta bude wadrop ta daukko doguwar riga readmade, maroon color tasaka,. Krasawa yy ya zauna gefen gadon idonshi na knta tanasa rigar,. "Oh my beautiful...zoki bani nono na insha pls..." Haushine ya rufeta tace "ita wadda kuka fitan batada nonon dazata bakane.." Idonta yabi da kallo, yayin da yake hango tsantsar kishin shi kwance a cikin kwayar idonta, "Ni naki nakeso.." bata taba ganin wanda ya raina mata hnkliba kmr hammad, wani irin kallo ta watsa masa, ta daukko hand dryr dinta ta jonata ta kunna ta fara busar da karshen gashinta daya dan jiqe dataje wanka,. Tasowa yayi ya amsa ya fara busar mata da sumar nata, taso tayi masa tirjiya amma batada yadda zatayi,. "Bnasofa bnsakaba.." ta fada tna kallonshi ta mirrow. Murmushi yy ya kanne mata ido daya yace "ni nasa kaina ai,," Tabe Dan cut bakinta tayi tace "Dan karami dakai ka iya cutar.." "Wana cutar.." ya tambayeta yyindayaketa busar mata da knta, bnza dashi tayi kmr ma ba ita tayi mgnrba,. "Har ynzu bazaki dena cemin yaro ba kou.." "Meye Kai inba yaroba danye jagab..kou ka nuna ne...." Ta tambayeshi. Haushine ya rufeshi Amma dayake ya iya ta yan bariki yace, "inma bn nunaba duka yau zaki tantance..daman kin fara tuba gareni tin yanzu.." Tabula baki tayi tace "Dan kaninarh.." "Mijinkide...oh nasan har ynzu baki tantance Ni mijinki bane..saboda bn ciccikiba.." Kwace hand dryr dinta tayi tace "barshi.." murmushi kawai yy yna tunanin irin turmusatan dazeyi yau yadda zata Shiga hayyacinta tasan shidin ba yaro bane,. Da daddare byn nahnah tazo tasawa mommah ruwan hartama tafi nasreen na dakinta , dakin ya rage daga mommah se jawaheer se mama rabi, anty safara'u tana bngarenta. "Mama rabi yakamata abinda zakiyi kifara zuwa gobe..na gaji da budar idanuwana Ina ganin hammad da tsinanniyarnan..Wlhy dukta rugurguzamin komi na rayuwata." Jawaheer tace "nikaina na tsaneta mommah ta hanani Jin dadin aure da mijina,." Mommah tace "Kiyi hkri jawarh..ai komi yazo karshe bi izinillahi..kou ba hkba mama rabi." Mama rabi tace "kwarai kuwwa..Allah na tuba aini bnmasan meyasa mukayi sanyiba a kn yarinyarnanba aimu bana wasa bane.." Mommah tace "ai danma kura tayi lafia..Amma aimu ba aja damu a kwana lafia.." Mama rabi tace "kwarai kuwa ...aimu mufi gobara hadari...ynzune, zasuga ainihin yadda mukeci kuma muke mamaya.. " Ta karshe mgnr tana wani mashahurin murmushi,. Rnr mama rabi Nan ta kwana itakam jawaheer se wajajen 10:pm ta nufa nata gidan, kouda ta shigo falon tayi kicibus da jannarht ta fito daga kiching, hammad na biyeda ita, sun gama dinner kenan sun wanke plts din dasukayi amfani dashine a kiching,. Wani irin mugun kallo jawaheer ta watsawa jannarht, Hammad ya lura da c kallon datayi mata,. "Kin dawo kenan.." hammad ya fada yna kallon jawaheer. Tsayawa jawaheer tayi sairinshi tana wani far far da ido, Cikin kissa da makirci da annamimanci da tsugudidi da kafidi"iri tace, "eh nadawohh.." "Sannu da dawowa.." yace dai dai jannarht ta shige bedroom dinta,. Wani irin mummunan kallo ya watsawa jawaheer yaja kujerar dining ya zauna, "oya zauna..." Yy mgnr bb wasa,. Samun daya daga kujerun tayi ta zauna, tana fuskantarshi,. hade girar sama da kasa yy yce, "matata da"arkice.." Shiru jawaheer tayi kmr bada ita yy mgnrba... Daka mata tsawa yy yace "badake nake maganaba!..kou sena shiga jikinki!" "Wa me nayi..." "Idan kika gayamin wata banzar mgna Zan koda miki mari..amsamin mgnata" yy mgnr bb wasa,. Girgiza masa kai tayi... "fine...a shekaru bata girme mikiba.." yy mgnr cikin tsare gida,. Daga masa kai tayi tana wani basarwa,. "Fine...a mutumci kin isa ki hada kanki da ita..a tarbiya kin isa ki hada kanki da ita.." "Waini me nayi mata..." "Kinasone in gaya miki abinda kikayi mata..." Tayi shiru, tasowa yy ya dora mata mari a kuncinta na dama,,,, dafe kuncin tayi tanajin azabar zafin marin kmr zata fasa ihu amma babu halin hkn, "wallahi...wallahi...wallahi...knga rantsuwar Dan musulmi ko..inkika kuma ko kallon takalmin kafar matata sena farfasa miki jikinki..matata tafi karfin kallon banza ga wanda yafikima ballantana ke..ki kiyayeni ki kiyaye rayuwarki...inba hkba kuwa..." Ya juya ya bar falon ya barta da dafe kunci,. Seda yabar falon tasamu damar yin hawaye...tafi karfin 20mnt a zaune a Nan kana ta miketa nufa upstairs din, ai tana zuwa ta kira mama rabi ta shaida mata tana kuka mama rabi tace ta kwantr da hnklinta kwana nawane zata nemeta ta rasa a gidan..hnklintane ya kwanta Jin mama rabi ta bata tabbacin barin jannarht gidan,. Yna shigowa dakin ya sameta kwance a kn gadon tana wani lumshe ido, ganinta dukse yji beda wata damuwa krsowa yy ya manna mata kiss a goshi,. "I love youh my queen..my kidney..my world..I can't live without you my love.." Zuciyrta cikeda haushin rainin hnklin dayake mata tace "inaso in tambayeka ya jikin mommah dazu..nga kadawo da wurine.." "Dazu kishiba ya hanaki ki tambayeni ai.." "Allah ya kiyaye.." Murmushi yy yace "alhmadulillah jikin mommah .." "Masha Allah Allah yasa kaffarace.." "Ameen my flower..nono" yy mgnr yna Kai hannunshi in nononta..ture hannunshi tayi ya maida ta kara turewa ya maida ta kara turewa ya maida, "stop..." Ta fada tna Kara ture masa hannunsa,. "Ki natsufarh..yau zanyi abunfarh.." "Wani Abu.." "Makin love...z Yau za ayita ta kare..." "A ina zakayi.." "A ina akeyi..." Ya tambayeta. "Aikou tin wuri ka inda dare yayi maka ..period nakeyi..Ni kouma banayi ai bazan iya bawa kaninaba jikinaba.." "Habade wasa kikeyi.." yy mgnr yna kwantowa jikinta, seda ya dubata tsaf kna ya tabbtr da gaskene, ai bakin ciki kmr ze kasheshi yaso ace yau yaci uban boss amma ina, Dole ya makale a romantic. Washe gari 10:pm mama rabi ta fice a gidan byn sun kwana suna mugun kulle kulle,. Da temakon address din da mommah tasa aka Nemo mata, da hkn ta iso cikin gidan,. A bakin get ta tsaya tana karewa gidan kallo, wani irin murmushi tayi direct ta tura knta cikin gidan, get man bayanan yazagaya toilet Dan hk batasha whlr krsowa cikin gidanba,. Suna zaune itada mmn iburahim suna hira a kn yadda za a gudanarda shagalin bikin sunan sadiya data haihu jibima suna,. Kawai ta fado falon babu ko sallamarh,. Idontane ya sauka a kn Ummih...itama ummihn a razane ta dago dan ganin mama rabi. "Nanma kin biyoni ne shedan..." Wani irin shu"umin murmushi mama rabi tayi tace "aini nafi shedan...am dafatande bnyi batan kaiba nanne gidansu jannarht Yar zina wadda take gidan marayu ko...tou wace uwarta a cikinku.." Ummih tace "Wannan amanarce dakina sani a shekarun baya.." "Oh kicemin ta kwana gidan dauki..wai...yar zina ta haifa yar zina..kicemin jininkice jinin mallake maza.." Ummih tace "duk yadda kikace rabi"arh..ammafa kisani jiya ba yau bace.." Mama rabi tace "ai base kin sanar daniba nariga naga alamar bakinki ya bude rukayyarh.." krsawa tayi ta zauna a daya daga kujerun gidan,. Maman iburahim dataketa binta da ido tace "inkinsan keba bakuwar arziki bace ki tashi kibar gidannan..danmu Nan is arzikine ya taramu ba tsiyaba.." "Haba ke kuwa me kikeci na bakinki na zuba,,ai ita rukayyar tasan wacece ni ..Bismillah ki zauna rukayya mu zanta.." ta dora kafa daya kn daya,. Komawa Ummih tayi ta zauna, "nasan ba arkhairi bne ya kawoki.. rabi duk abinda zakuyi kada ku cutarmin da amanata." Ummih ta fada cikin sanyin jiki. "Tin ynzu har jikinki yy sanyi nasha yadda nazo na sameki da zafi zafi inasha kinsan me kika takane...Amma bnso kika karayaba tin ynzu.." cewar mama rabi. "Dan Allah baiwar allah ki tashi ki fita daga gidannan..bamason tashin hnkli pls." "Oh Allah srki baiwar allah...aiko sede hkri duk inda kika ganni tou bb kwanciyar hnkli,nice rabi aci bal bal,.'' "Wa'izubillahi..haba hajiya kina babbar mace dake saboda Allah.." cewar mamn ibrhim "Ke kikaga wannN...niba zama bane ya kawoni nazo kawo saqone da babbar murya nasan already kinsanni knsanni wacece kinsan nafi zainab kaidi, tou ki gaggauta sanin inda zakiyi da amanarki inba hkba znyi daga daga da amanar taki...za a maimaita irinna shekarun baya kaya amanar taki kuma se lbri..." Tna gma mgnr ta miqe ta nufa hnyar fita,. Hnklin Ummih yy mtkr tashi ta tabbtr zasu aikata abinda yafi hkn,. "Dan Allah rabi karki aikata hkn ga amanata pls..." .juyowa mama rabi tayi, tayi wani shu'umin murmushi tace" okay tou na baki nan da zuwa 2:pm kisan yadda zakiyi da amanrki..." Tna gma mgnr ta ta juya tabar falon,. Am sorry am busy sosai da sosai, Allah ya raya mna bbynmu abubakar sadeeq. ameen ya rabbih. Ayi hkri da kadan,. [10/30, 3:49 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..63 Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. Hnklin Ummih ne yy matukar tashi se hawaye sharr a kn kuncinta, "innalillahi wa'inna ilaihirraju'un..wallahi nasan zasu aikata..nashiga ukuna.."Ummih ta dora hannu a kai, Mmmn ibrhim itama hnklinta a matukar tashi tace "kamarya kenan..ita wacece wannan din..." "yayar uwar mijin jannarht ce...Ni kuma yayar mijina dana aura a nijer.." Mmn iburahim tace "bakince ya rasuba..." Ummih tace "ya rasu,,,,wannan itace sillar mutuwar mijinnawa...Wlhy zata aikata duk abinda tace...kngantanan babu tausayi babu imani a zuciyrta," Maman iburahim tace "Allah baze bata ikoba...." A rikice Ummih taje ta daukko hiijb dinta, tare da mmn iburahim suka bar gidan a motar mmn iburahim din, yyinda ita mmb ibrhm din ke driving, motarh. Wajajen 11:30am ya fice dag gidan byn sun Gama shan lovie loviensu, daze fitarma haryakai bakin kofa ya dawo ya manna mata kiss a goshi kna ya fice daga gidan, zuciya cikeda kaunartarh. Byn fitrshi da Yan mintoci, Tana kwance kn bed dinta tana tunanu tunani, Ummih ta kirata a waya, dagawa tayi, ummihn tace bata adress din gidanta hnklintane yayi mummunar tashi tace, "Ummih lafia de ko nji muryarki kmr kina cikin tashin hnkli..." "Nace ki turomin address dinki yanzunnan..." Tana fadar hkn ta katse wayr,. Typing address dinnata tayi ta tura mata zuciyarta fall tashin hnkli,,,, ba afi 30mnt ba suka iso gidan ita da mmmb iburahim din, jannarht na Jin tsayuwar motar jikinta ya bata ummihce leqawa tayi Dan tbbatr da tunaninta, ai tna leqawar taga ummihnn ta fito daga gaban motar, da sauri ta fito wajen, compound din, jikinta bb kou hiijb sanye takeda doguwar rigar after dress amma gabanta a kullene bakace, anyi masa ado da fararen stone, knta babu dankwali sumar knta ta kwanta baje baje saman bayanta, she look like balarabiya,. "Ummih lafia.." jannarht ta tmbyeta hnklinta a mtkr tashe, yyindatake krsowa kusa da ita. "Maza kishiga ki dauko hiijb dinki da wani Abu nki important yau zaki bar gidannan..." Cewar Ummih. "Ummih meke faruwa pls .." jannarht ta tambayeta,. Daka mata tsawa tayi, "nace kije ki kwaso kynki kizo mu tafi...kou kuwa zaki tsaya yi min tambayoyine.." Juyawa tayi jikinta na rawa, ta koma cikin gidan, suka mara mata baya mmn iburahim tace "ykmata Kiyi mata a sannu Ummih..." A hk suka krso dakin Ummih ta tayata hada duk wani Abu nata important a cikin babban akwati, sauri sauri sukeyi, tasako hijjb dinta, hannayenta dauke da wayrta da system dinta sukabar gidan, a guje mmn ibrahim ta figa motar, sukabar layin. Duk abinda ya faru a kn idon jawaheer ya faru, farin ciki kmr ze kasheta ta kira mmnta a waya tace "good job mama rabi...tabar gidan tsinanniyar.. Ni nasan aikinkine..ynzu wata mata tazo ta tafi da su su biyu." Wani irin kayataccen murmushi mama rabi tayi tce, "angaya miki ni ta wasace..babu boka, babu malam, babu dan tsubbu, babu dan duba, gashi tabar gidan da kankin knta..." Jawaheer tace "kwarai kuwa...ynzu se asan yadda za ayi ya saketa.." Mama rabi tace "ai me wuyar tabar gidan sakin ai me saukine..knsan yadda naje na bugawa rukayyah worning kouda tana haukane bazata taba barinta ta dawo gidan hammad ba saboda tasanni tasan wacece ni..itada hammad kuma se a lahira.." Jinjina kai jawaheer tayi tace "aiki yy kyau mamana...ynzu insha allahu zansameshi completely..." Mama rabi tace "insha allahu doter...bade su asiri bayayi musuba tou makirci ai dole yayi musu..kwanta ki bararraje kiyi bacci da kyau doter burikanmu sun kusan cika..." Jawaheer tace "insha allahu...wai mama rabi ya kikayi ne hknya ksnce..." Nan ta kwashe lbrin komi ta bata, ai dariya jawaheer tarinka kyalkyalewa dashi kmr wata mahaukaciyya sabon kamu burinta ya fara cika,. mama rabi dake can dayan bedroom din mommah tana wayar byn tagama, ta fito tana gyara zani tashiga dakin har lokacin hammad na nan, kallo daya mama rabi tayi masa ta kyalkyaleda dariya ammafa a zuciyarh, anty safara'u da nasreen suna zaune a kn kujera,. Krsowa tayi ta zauna gefen gadon fuskarta dauke da annashuwwa ta kalli mommah wadda itama itadin take kallo, kallo daya tayi mata ta gano annashuwar dake kn fuskarta, "Uhm sannu Yar uwata ...sannu da jiki Allah de yasa kaffarace..." Cewar mama rabi, "Ameen mama rabi.." cewar mommah, hammad de yna zaune hnklinshi na kn wayrshi, mikewa yy yace "mommah Ni Zan wuce Allah ya kra sauki.." "Ameen de mijin tace..." Mommah tafada a hasale, juyawa yy yabar dakin zuciyrshi bb dadih kullum adduarhshi Allah ya nuna masa rnda mommah zata dawo hnya madaidaiciyya, direct bngaren su anwar ya nufa. Yna ficewa a dakin mama rabi ta mike ta leqa sedata tabbatr ya fice daga bngaren kna ta dawo ta zauna kusa da mommah tana washe baki tace "albishirinki..." Mommah tayi saurin cewa "goro..." "Fari ko red..." Cewar mama rabi "Fari karr ma kuwa mama rabi..gayamin dannaga alamar tinda kika fita amsa wayrnan, kika dawo naga annashuwwa a kn fuskarki, gaggauta gyamin kou nima zanshiga annashuwwar,,,". Mama rabi tayi murmushi tace "hmmm ..ai dole in gaya miki yar uwatarh...tau karshen tuka tuki tuk..yaude tsinanniyarnan tabar gidan hammad..." Mommah ta wani zabura tace "kamarya kenan..." Mama rabi tace "kwarai kuwwa kmr yadda na gaya miki,, jannarht ta bar gidan Hammad,," Wani irin murmushi mommah tayi tace "alhmadulillah ya Allah...kai bakijiba harnashiga farin ciki..kekou mama rabi me kikayi cikin lokaci qanqani haka..." Mama rabi tace "ke knsanni kin san wacece ni ai ba gaba da gaba ba kou ta baya se an shirya..." Mommah nace "nasani..nasan cewar ke bata wasa bace,,," Mama rabi tayi murmushi tace, "kngane rukayya wadda ta auri blood.." Mommah ta zabura tace "kwarai kuwwa..ai bazan iya mnce rukayyah ba a rayuwata tsinanniyarnan.. " Mama rabi tace "tou ai Yar amanar tatace...yar shegennan datazo da ita nijer,,," Mommah tayi jim tace "haba biri yy Kama da mutum. Watosu mallake miji a jininsu yake...kice Allah ne ya temakeni da tajima da kashemin Dana kmr yadda rukayya ta kashe mna Dan uwa,,," Mama rabi tace "hmmm kede bari...ai shinema next target dinsu, su kasheshi su wawusha masa dukiya.." Mommmah tace "ta Allah ba tasuba ... har naji na kara tsanarta...aiko seya saqeta Dan ubansa..Ni da tini nasan yar rukayya ce ai dasede ayi kare jini biri jini da ni a kn auren.." Mama rabi tace "ai gaskia kwara a tsaya tsayin daka a kn mgnr ya saketa din .." Mommah tace "ai dolensa tinda bada ubansa yake kwanaba,,," Wani irin shu'umin murmushi Mama rabi tasaki, hadi dayima mommah kallon bakida hnkli, Ni kaina nakeson ginawa kuma kece tsanina.." Anty safara'u tace "alhmadulillah an rabu da ala qaqai.." Mama rabi tace "ashe kina jinmu safara'u," "Ina jinku wlhy mama rabi aikinki yy kyau..nimade a tsammanin wannan sirrin in kori tawa tinkiyar.." Mama rabi tace "wannan ai qaramar alhaqice.." Mommah tace "wannan ta wucee qaramar alhaqi.." Mama rabi tace "a gunkuba..aiga mnyan alhaqincan rukayyah .. mtrnan qarshen tsinanniyace...." Mommah tace "kwarai kuwa...Amma knsan yaronnan se yy hauka inyaje yaga bega yarinyarnanba..yadda yke sonta dinnan aikuma se Allah da mlmn gari.." Mama rabi tace "na kwana biyune ze dena ..inyaga babu sarki se Allah ai dole yashafawa knshi dangana..." Mommah tace "Allah yasa..danni bnason fitinar yaronnan seya addabeka ya damu ryuwatar.." Anty safara'u tace "ta yaya ze gane kinsan wani abuma a Kai.." Mama rabi tayi kwafa tace "gaya matade uwar yanson yaya .. ai bazata taba dena son yaronnanba gashi kuma kou kadan be Raga mataba.." Mommah tace "ba hk bne mama rabi..." ",Uhm kede kika sani gashinan ai yna neman kasheki da rnki...inma yazo yna tmbyrki, kiyi Kicin kicin da rai kice ya baki ajiyrtane.." Mommah tace "damanni yaxa ayi in gaya masa mama rabi..ai ya qaraci hauknshi ya hkra.." Mama rabi tayi murmushi tace "yauwa...Allah mungode mka mun rabu da mutsiba.." Mommah tace"jaraba ma kuwa..." Nasreen de tana jinsu sede tabi wannan da ido tabi wannan da ido ance in Abu yafi qarfinka seka zuba ido,. Shirune ya ziyarci motar yayinda kowanwannansu da abinda yake saqawa a ranshi, wani iri Jannarht takeji a zuciyrta tunaninta yanzu ya hammad zeyi inya samu wannan mummunan labari..lumshe idanuwanta tayi yayindatakejin zuciyarta na mata wani irin radadi , bata tabbtr dacewa hammad ya shiga rntaba se yau databar gidanshi wai a hknma somin tabine,. "Yanzu gida zamu nufa.." cewa mmn iburahim datake driving. Ummih tace "aah gaskia...ina tunanin nijer zamu wuce.." Mmn iburahim tace "meyasa..kunada Yan uwane a can.." "Aah bamu dashi..Amma kwara muje can inba hkba se abih ya mayarda yarinyarnan, kuma hakan barazanace ga rayuwarta..Wlhy nasan halin rabi zata aikata abinda yafi hkn." Mmn iburahim tyi Jim tna nzarin klmn Ummih kna tace "Aita Allah ba tasuba Ummih.. baride mu isa gidan se muyi shawara..knga me knki baki kimtsaba. " Suna isa gidan a falo suka zazzauna, zuwa lokacin sahura ta dawo dmn batanan taje siyo alayyahune, tadawo taga bata ga ummihnba,,, se gashi ta gnsu da anty jannarht, zuciyrtace ta bata babu lafia,. "Hada Kayanki sahura nima ki hadamin nawa wanda de kksan zamu bukatar.." cewar ummih, kai dajin yadda tke mgna ksn hnklinta a tashe yake,. Sahurade juyawa tayi tabar falon bynta goyeda janan, ta nufa bedroom din ummih jiki a sanyaye,. Mmn ibrahim ta numfasa tace "ynzu ina zakuje..aurenfa dake knta.." Ummih tace "nijer zamuje mmn ibrahim ..shine mafi alkhairinmu, aure kuwa daga bya ma nemi takaddarta..inna zauna a gidannan da matsala.." Ummih ta fada tana zirya a falon. Mmn ibrahim tace "hkne kuma..ammande se nke gnin nijer ai yy nisa kuma knga ma zamani na coronar Nan, gashi ba kowa kika saniba a can babu wani naku na jini,,,meze hana kuje kano inada yaya a kano batada miji, mijinta ya rasu,. sunanta hajiya saudat sannan yaranta duk sunyi aure se dayar cema aurenta ya mutu kwanan Nan saboda rashin haihuwa bazata wuce age mate din jannarht ba.. hajiya saude batada problem kwata kwata tanada dadihn zama, Dan Allah kuje can kafin komi ya lafa Allah shi yasan yadda zeyi da wadannan mutanen..ayita adduarh." Ummih taja dogon numfashi tace "hajiya bawai naki shawararki bne Amma dakin bari kawai munje nijer din .." "Hba Ummih nijer yy nisa wlhy ga kno ai yafi, Kuma knga bama ya zuwa kno ballantana ince kou kina tsoron kada wata rna su hadune ...inbadewai ba a zama daya bane ba tou Ni a tunanina ai anzama daya ummih,.pls kubar mgnr zuwa nijer dinnan kuje kno din Dan Allah.. na roqeki...Komi yy zafi mgninsa Allah..sannansu hajiya rabine kou wacece..basu isaba suyi abinda Allah be hukuntaba...wannanma ai dansu sukasa a bala'i in basu saniba,. Dan Allah ummih kouda kunje kanon ki kwantrda hnklinki ki natsu pls, itama Jannarht din seta samu hnklinta ya kwanta ta wani bangaren Allah yasa mu dace...Dan Allah Ummih na roqeki kada kiyi gaddama kn mgnr zuwanku kanon nan pls kice Tou kawai insha allahu hakanne alkhairi.." badan Ummih tasoba mmn ibrahim ta kasheta da kalamai dole ta amince da zuwa kanon, Nan da nan mmn ibrahim ta kira hajiya saude ta sanar da ita, cewar baki suna tafe kuma zasu zauna for the long time, hajiya saude tanadason mutane tce "alhmadulillah...Allah ya kawosu Lafia.."kna suka katse wayr,. Ummih tace "ai nauyin zeyi musu yawa hajiya gani ga jannarht ga sahura ga janan..aikou knga munada yawa..." Mmn ibrahim tce "hbade ba wani nauyi..sunada Halifa sosai sannan yaranta yawanci duk mazane..in kuna ganin bakusan zama gidan inada gida a kano seku zauna can.." Ummih tace "bakomi zamu zaunadin hajiya mungode da karamci Allah yabar zaman tare,. " "Ameen ummih.. bkm ai anzama daya se haquri kuma..Allah de ya kawo sassauci a cikin lmrin..Amma ummih kar a tsananta knsan rabo yna kisa." Ummih tce "hkne hajia ..mungo mungode Allah ya raya zuriarh." "Ammen Ummih.." cewar mmn ibrahim. Jannarht ma tayi mata godia,. Tini aka loda musu kynsu tas a cikin daya daga cikin motocin dake gidan, komi dazasu bukatr sun tafi dashi, suka rufe kou ina a gidan kna suka bama mmn ibrahim din key din gidan. Komi suka bar mata alhaqin kulawa dashi a hannunta,. fitowa harabar gidan sukayi, har bakin motar mmn ibrahim ta rakosu suka shisshiga tayi musu fatan sauka lafia kna dreva yaja motar sukabar gidan,. Dukkanin masu aikin gidan na alhinin tafiyar tasu da rna tsaka, mmn ibrahim ta dauki nata car din ta nufa nata gidan, zuciyarta fall tausayinsu musammanma jannarht Dan ita tafi bata tausayi, rayuwarta na cikin garari,ta dade ba aure, anyi auren babu kwanciyar hnkli , aure ya zama abinda ya zama,,uwar miji ta hana zaman Jin dadih..Allah wadaran halinta"cewar mmn ibrahim. Byn sun dau hnya harsun wuce gadar kawo Ummih da jannarht damn suke a zaune a baya, sahura na gaba itada janan, Ummih ta ta kalli jannarht din tace "miqamin wayrki..." Tyi directing dinta, jiki a sukwane jannarht ta mikawa ummih wayr, amsa tayi ta kashe wyr gabaki daya ta sata a hand bag dinta, kna ta maida idonta ga kallon hanya, jannarht kuwa ita ta kureta da ido, kna ta koma tyi Relaxing a kn kujerar tana maida numfashi, hadi da tausayin knta wato itade a hk rayuwarta zata kare cikin tashin hnkli tajima batayi aureba, ynzu tayi auren Amma tana nadamar Daman batayiba, .dukda batasan meke faruwaba Amma tanada tabbacin akwai wani mummunan abu dayasa Ummih taje ta daukkota gashima har zasu bar garin, tasan bkrmin Abu bne zesa Ummih zartar da wannan hukuncin kai tsaye,. Allah take roko kn ya kawo mata sassaucin lamarin,. Kouda ya shiga side din anwar Nan hira ta kacame tsakaninsu, haka kawai yakejin yawan faduwar gaba a Kai a kai, seya shiga ambaton sunan Allah. Time to Time yna duba agogon dake daure a tsintsiyar hannunshi, zuciyrshi na kanta,. Bayan sunyi sallarh azahar yayima anwar sallamarh, har bakin car Anwar ya rakoshi seda yaja motarshi yabar gidan kna anwar ya juya ya koma side dinshi,. Seda ya tsaya yayi musu tsiyayya me tarin yawa na kayan ciye ciye dayake yasan tana period har seda ya biya yase mata pad, kna ya dauki hnyar zuwa gidan,. Kouda yy packing a cikin gidan Allah Allah yakeyi ya fita yaje ya ganta, zuciyrshi na mararinta, se yakejin kmr yy shekarane be gntaba dan fitarnan da yayi,. Fitowa yy hannunshi rike da ledojin ya nufo falon gidan, Haka kawai yaji bugun zuciyrshi ya tsananta adduarh yashigayi Allah yasa alkhairine... Kai tsaye ya tura kofar shiga bedroom dinta, "beautiful anty narh.." ya fada dai dai ya danno kai cikin dakin, Nan ya sauke idanuwanshi a kn gadon, wayam, cikin natsuwa ya shiga raba idanuwanshi a dakin, haka kawai yaji gabanshi na faduwa fiyeda tunanin me karatu, watsar da ledojin hannunshi yy nan qasan dakin, ya nufa bathroom, tura kofar yy yashiga yaga wayam, hnklinshine yy matukar tashi, gashi tinda tazo gidan bata taba fitaba inbawai sun fita tare bane, "Antynarh ...! Antynarh...!! Antynarh...!!! Dan Allah kina inane ki fito bnason irin wannan wasan zuciyatarh zata iya fashewa..." Nan ya shiga zagaye dakin yna sambatu idanuwanshi sunyi luhu luhu, hatta drowers din dakin seda ya bubbudesu, Wai kou nan ta shige, saboda tsabar tashin hnkli bema lura da cewar bb akwati dayaba,. Tashin hnkli wanda ba asa masa rana! Hnklinshi a matukar tashe ya fito falon gidan hannunshi rikeda wayrshi yna dealing num dinta se akece masa is not reachable, hnklinshi a matukar tashe ya jefarda wayar a kasan falon, kna ya nufa kiching yna kwala mata Kira, nanma wayam, bedroom's din gidan Kam babu inda be shigaba cikin lokacin kankani ya hargitsa gabaki daya ilahirin gidan, har harabar gidan ya fito yna nemanta lungu da saqo kmr wani tababbe se y kwala mata kira, ykeyi. Me gadi dake zaune yaganshi ya fito hnklinshi a matukar tashe se faman dube dube yakeyi, krsawa yy gareshi yace "sannu alhaji lafiya de kou..." "Ina matatarh!!..." Hammad ya fada cikin daga murya,. Me gadi jikinsa na rawa yace "nide naga wasu mata dattijai sunzo sun tafi da ita hardama akwati naga ta dauka ita hajiyar ansa a motar nashama tafiya zatayi...." Zuciya na tafasa rai a matukar hargitse hammad ya watsama me gadin wani irin gigitaccen mari,,,,tsabar azabar da me gadin yaji na Marin seda ya dena ji na wasu yan dakiku,,,, "what me kake fada...matar tawa ta fita zuwa ina....tou wallahi seka nemomin matata tinda bada izinina ta fitaba..." hammad ya fada a rikice yyin daya cakumo masa wuyan rigar baba me gadi, jikin me gadi har rawa yakeyi yace "alhaji kayi hkri...na tuba..." Sakinshi hammad yayi, tsabar bacin rai idanuwanshi sun koma red sosai, sun kumbura suntum, tsabar bugun zuciya kmr zuciyrshi zata fito fili, nuna me gadin yy yace "inhar nadawo gidannan ba tare da matataba, kayi kuka da knka Dan wanda yake lahira seya fika jin dadih!" Yna fadar hkn ya juya ya nufa cikin gidan,. Me gadin kuwa fashewa yy da kuka yna fadin "shikenan anjamin matsifa..Aikou me xakayimin tinda ina samu bazanbar gidannanba..." Ya krsa ya zauna kn bencinshi ya sharce majina yna hawaye,. Car key dinsa ya daukko kna ya fito compound din hannunshi rikeda wayrshi still yna dealing num dinta amsar dayace kmr dazu nor reachable, Daman kouda ya fita gidan dzu wayarta na airplane mode, hnklinshi a matukar tashe ya shiga motarshi yy Mata key me gadin yabude masa get ai kmr ze kasheshi ya fice daga gidan, da temakon Allah ya isa gidan Amma ya buga tukin gangance,. Get man ya wankale masa get ya shigo, kou packing din kirki beyiba ya fito daga motar ya nufa hnyar shiga falon gidan me gadin ya biyoshi a guje yna fadin "alhaji ina wuni..." Ai hammad bata amsa gaisuwarshi yakeba hannu yakai ya murda murfin kofar yajita a rufe kwankwasa gidan ya shigayi yna kwalawa jannarht kira... "Anty jannarht pls ki bude kofar nine meyasa kika fito batare da izininaba..pls ki bude kofar inason in gnki I miss you my princess..." Cikeda tausayawa get man din ke kallonsa yace "alhaji ai basanan basu jima da tafiyaba..muma sede mukaga ana sanya akwatina a cikin but... batare damunsan xasuyi tafiyarba." Idanuwanshine suka kara rufewa zuciyrshi ta kara tsinkewa yynda jikinshi ya dau rawa hnklinshi ya kara tashi cikin tsawa yace "gidan ubanwa sukaje...Ina sukajemin da matata Ina zasu kaimin matata...." Jikin me gadi yahau rawa yace "Wlhy bamu saniba Amma da dukkan alamu sunyi tafiya ne..." Wani irin mugun ashar hammad ya mulmulo batare daya saniba ya durawa me gadin, kna ya Kai masa duka a baki nan da Nan bakin yahau jini, "Wallahi wallahi wallahi..inhar bnga matataba senasa an kulleku a gidan da bazaku taba fitaba..sena kulleku..wallahi sena kulleku...." Yna gma fadar hkn ya juya ya hau car dinshi harya fita se kuma yayi packing ya dawo yana tmbyr me gadin Ina yaga sunyi. Jikin me gadin yana rawa yace "inajin ...inajin...inajin...hanyar kawo suka nufa.." Hk ya fito wajen yna tafe yna tangadi kamar dan cordin,motar ya shiga yy mata key yabar layin yna tafe motar na rawa a hannunshi,. Hawayene suka shiga zirya a kuncinsa, "Dan Allah anty ki gayamin ina kikaje ...wayyo Allah narh...meyasa kika tafi kika barni a lokacin da nake matukar bukatarki..." Yna mgnr yna kuka, yadauki hanyar zuwa kawon, tukin kawai yakeyi batare dayasan wani irin tuki yakeyiba, bkrmin gudu yake sha tatawaba a kn titinba,yna tafe yna layi da motar , motoci se kauce masa suke masu zagi na zagi na qafafuwa Kam nacewa ",ai dagani yayan masu kudinnan ne kilanma a buge suke, tinda iyayensu sun tara ai dole suyi abinda sukaga dama, yanzu duk wanda suka buge shine a kasa ko ayi hkri baza suce ba..illarh ma inka kawo musu ganganci a kameka a damre. har igiya tayi rara." Dan hk se wadanda suke qafa suka fara gudu, gudu,,, Hammad Kam tukin yakeyi yna kuka kmr rnshi ze fita ya dauki Wayrshi yy dealing num din Anwar bugu daya biyu ya kashe wayr yashiga dealing num din anty jannarht Amma amsar dayace is not reachable,,, wurgar da wayar yayi ya karawa motar gudu yynda bemasan bemasan Ina yake biba, yariga yasan wannan Shirin nasu mommah ne basema an gaya masaba yasan aikin mommah ne. Wani irin bugu ya kaiwa stiyarin motar. yyinda wasu hawaye masu zafi suka shiga bin kuncinsa, murya na rawa yake cewa, "anty Dan Allah karkiyi nisa dani pls....nasan kina jina ta hanyar zuciyarki..ki dawo gareni dan Allah." Dai dai wata katuwar tifa ta danno kai yayinda hammad ya shigewa babbar motar, Nan sukayi wani mummunan Karo me babbar motar yashiga kokarin kaucewa motar hammad din Amma hkn beyuba,, Nan motar hammad din duk tabi ta moqade ta chanza kamanni, ta fara wutsil wutsil a kn titin tana gangarawa zuwa wani daji, Domin zuwa lokacin yama wuce kawo sosai Dan kiris ya rage ya taddo motar su jannarht, bakrmin mahaukacin gudu yayiba,, "innalillahi wa'inna ilaihirraju'un... Haubunallahu wani'',imal wakeel,,.." Shine abinda duk wani wanda yaga mummunan hatsarin yake iya ambata wasu harda kuka, wasu kuwa cewa sukeyi Allah ya jikan musulmai Domin duk wanda yaga hatsarin yasan wanda yake cikin motar baze rayuba don motar knta ta zama abun tausayi, Ina maga wanda suke cikin motarh.... Dai dai lokacin taji zuciyrta tayi mummunan buguwa yyndata har seda ta zabura jikinta yahau kakkarwa, "Innalillahi Wa'inna ilaihirraju'un...!" Ta ambata da karfi,. Ummih ta juyo ta zuba mata ido yynda duk ta gnta a rikice adduarh tashiga krnto mta tna tofa mata ..kwantowa jikin ummihn jannarht tayi jikinta na rawa,runtse idanuwanta tayi zuciya bb ddh,,, "Kai Ummih kinga wani mummunan hatsari daya faru Allah ya somu mum wuce,,ai da wucewarmu gunma zeyi whla..." Cewar drvn dayaga komi ta mirrow dinsa,. Ummih dake rungume da jannarht tace "Subhanallahi..Allah ya kyauta uban giji ya tsare al'ummarh musumi.." Suka amsa da ameen yyinda jikin jannarht ya karayin sanyi, hk kawai se taji tnada bukatar ganin waye yayi hatsarin, juya baya tayi ta hango cincurondon mutane yynda hanyarma aka kasheta baki daya,, gabantane ya tsananta bugu, komawa tayi ta kwanta a jikin Ummih zuciyrta na bugawa tamkar zata fitou fili,. Semun hadu zuwa dare,. [10/30, 3:49 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..64 Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. *Sabon book Dina me suna AUREN YIMA KAI..fans karku bari a baku labari, labarine me cikeda nishadantarwa da fadakarwa,and ilmantarwar.* Kan kace kwabo gurin ya cika da dumbin jama"arh, tini aka samu wani ya kira security, ba jimawa suka iso da motar ambulance, Yan jaridojima sun iso Dan daukar rahotanni, Amma Yan sanda suka dakatar dasu dole sukaja gefe sukabar police da aikinsu . Nan aka shiga kici kicin duba na cikin motar, kowa na gurin ya cire rai da wanda yake cikin motar,. Aka samu aka zaroshi ta glass ... abun mamaki se sukaga jikinshi lafia lau amma baya numfashi se sama sama, knshi na zubar da jini, cikin hnzari aka sashi a ambulance aka nufa asibitin dake kawo dashi,. polices Suka shiga bincike a cikin motar, kou zasu samu wayarshi amma ina basu samuba, daukar motar sukayi suka kaita police station. Direct emergency room aka nufa dashi, Nan da nan manyan likitoci suka dukufa a knshi dan dagani sun san dan masu haline,. Se wajajen 6pm suka isa garin kano, kasancewar ana gyare gyaren hanyoyi,se aka samu cinkoson abubuwan hawa,. Duk bayan Yan mintoci se mmn ibrahim ta kirasu taji ko suna lafia, sunyi wayama da suka isaw, ta turae musu da address din gidan, anguwar na'ibawa. Mmn ibrahim ta turawa hajiya saude num din ummih, Nan ta kirata tasa me gadi ya fito hanya dansu samu saukin gane gidan. Sun isa har cikin gidan dreva yy packing, hajiya saude na tsaye harabar gidan da ni'ima,. Fitowa sukayi daga car din kou wanne a gajiye yke musammanma jannarht da batajin dadin jikinnata, krsowa hajiya saude tayi tana washe baki tace "Lale marhaban da mutanen kaduna lallai kunsha hnya,,," cewar Hajiya saude, Murmushi Ummih tayi kmr sun san juna tace "sannunku munsameku lafia ko.." "Rike gaisuwarnan hajia semun shiga ciki inkun huta a gaggaisa.."cewar hajiyar, Jannarht kam daganin matar taji ta shigar mata rai,. Hajiya da Ni"I'ma sukayi gaba su Ummih na biye dasu a baya har zuwa cikin gidan, tin daga wajen gidan zaka gane gidan na manyan mutane ne, gidan ya hadu iya haduwa an narka dukiya,. Suna shiga gidan Ummih ta kashe wayrta gabaki daya ta wurgata jaka, daman ta gayawa mmn ibrahim. Wani katon falo da dakuna guda uku aka ware musu yadda zasu sakata su walah, hajiyar tafice tace su huta, suci abinci kna ta dawo a gaggaisa,. Itakam Ni"I'ma bata fitaba Dan tin ganin jannarht taji ta burgeta sannan tasan zasuzo age mate da ita, Daman batada qawa ko daya. Masu aiki suka tayasu kimtsa kayansu da anty ni'ima, jannarht kam wanka tayi Dan tasamu karfin jikinta tasha mgni kna ta koma ta kwanta batare data fito falonba. Hajiya tasa an kaiwa drevan abinci,. Ummih ma duk sunyi wankan sun kimtsa sunyi salloli, kna suka fito falon dancin abinci,. Dining suka zauna ni'ima na serving dinsu, ni'ima black beuty ce tanada kyau dai dai ita sannan tanada dirin jiki,. Kamanninta sak na hajiya saude sede ita tadan mnyanta. Ummih da bataga jannarht ba sam batayi gigin kirantaba, sukaci suka koshi suna hira da ni'imar, "ita dayar naga bata fito bne..." ni'ima ta tambaya ummih. Ummih tace "jannarht ba maybe ta kwantane knsan gajiya.." Ni"imma tace "Oh to koude a kirawota wuni a motar ai knga da yunwa a tare da ita Ummih.." tayi mgnr tana miqewa, "Ai dakin barta..." Cewar ummih,. "Habade ummih bari in dubota..sunanta jannarht ko.." Sahura tace "eh sunanta anty jannarht.." Murmushi ni"Ima tayi tace "nide bazance antynba..." Dariya dukkaninsu sukayi,. Kna ni'ima ta nufa dakin da yake mallakin jannarht dinne, da sallamarh ta shiga ta gnta kwance bisa gadon idonta a rufe tunani tunani ya addabeta zuwa yanzu tanada tabbacin hammad yna can shima hnklinshi a tashe tsaf tasan halin hammad sannan tasan baze jure rashintaba se takejin tausayinsa fiyeda yadda take tausayin kanta,. Krsawa tyi ta zauna gefen gadon ta zuba mata ido tabbas Allah yayi halitta a gunnan, dan ita tinda take bata taba ganin me sihirtaccen kyauba kmr jannarht, a hnkli takai hannunta ta taba kafafuwanta, bude idanuwnta tayi ta saukesu akn ni'ima. "Sis kina baccine..." Murmushi Jannarht tyi kna tace "A'arh .." "Tunani kikeyi.."ni'imar ta tambayeta. "Nop sister..."jannarht ta fada ita ma ni'imar na burgeta,. "Okay bazakici abinci bane...." cewar ni'ima. Jannar tace "tnks sis bnajin yunwa.." "Tab kinma isa..nanfa ba gidan bakunta bne ..tashi kawai muje kici abinci inba hakaba muna dure a gidannan.." cewar ni'imar Murmushi Jannarht tayi..badan tasoba ta tashi a tare suka fito falon, kallo daya ummih tayi mata ta dauke knta,. Jannarht ta lura da hkn, har dining suka isa ni'imar da knta tayi sarving dinta tanaci suna hira , har tadanci kadan ba laifi,. Hajiya saude ta shigo falon da sallamar ta samu ummih da sahura zaune a kn kushin su Jannarht na kn dining itada ni'imar tanata janta da hira,. Krsowa tayi ta xauna kusa da ummih Nan aka fara gaisawa cikeda mutunta juna,.Nan hira ta kacame a tsakaninsu.. Hk itama ni'imar ta rinka jan jannarht da hira,,,jinta kawai jannarht keyi amma hnklinta baya knta yna kadunarhhh... Kwanan hammad uku a asibitin batare daya san inda knshi yakeba,. A can gida kuwa kusan kwana ukun knn ba a ganshiba se hnklin kowa ya tashi a family din, musammanma mommah Dan tafi kowa red din ido, daddy Kam da yabi diddigen komi da komi Nan ya fahimci jannarht ma batanan, Nan ya dora zarginshi kan mommah, ya turketa ya tambayeta intasan inda yaronshi yake ta fada ko ta fito masa da dnsa kafin rnta yy mummunan baci,,,Nan seda sukayi tsiya tsiya,. Alhaji zubairu ya fara tunanin koude yan garkuwa da mutane ne suka saceshi, amma har kwana biyu aiya isa ace sukirasu, sunje gurare da dama basu gnshiba, Alhaji zubairu yaje gun abih Dan tmbyeshi inda jannarht take kou suna tare dan har gidansu jannarht din anje gida a kulle masu gadi suka basu tabbacin sunbar garin, sannan suka gaya musu hammad din yaxo byn tafiyrsu,,, hnklin alhaji zubairu a tashe ya samu abih Nan abih ya tabbatr masa da cewar shi bedama lbrin tafiyar tasu, . Hnklifa ya kara tashi akasa cigiya a gidajen redio da gidajen talabijin tareda kyautar kudi naira zunzurutu naira millon daya gaduk wanda ya kawo lbrin hammad din kouda gawarshice, sannan an raba kudade da dama ga mnyan malamai kan suyi adduarh Allah ya bayyanashi,. Jawaheer Kam tazama kmr wata mara Lafia wai ita me miji,. Zokaga ido gun mama rabi garin neman gira za a rasa idanuwa, tini ta garzaya gun bokanta ta sanar dashi Nan yy yan dube dubenshi ya snr da ita yna nan da rnshi Amma bya cikin koshin lafia.. Mommah kam tashin hnkli yaci uwar na da danta tilo namiji,babushi bb lbrinshi ai mommah kmr zata zare.. Anwar kam ai kace shi yafi kowa shiga damuwa kwata kwata bya bacci kwana yakeyi kiran lmbr hammad din amma bata shiga,. Tashin hnkli wanda ba asa masa rana,. Kwananshi hudu a asibitin kna ya san inda knshi yake, likitoci na bashi kulawa na Musamman, tunaninshi anty jannarht, baya tunanin kowa sama da ita, kwata kwata jikinshi yaki kouda saukine, saboda ciwon kirjinshi daya tashi, da aka tmbayeshi lmbr makusancinshi cewa yy byada bktr kowa yafiso yy rayuwarshi shi kadai ya mutu shi kadai inyaso daga bya a kaima iyayenshi gawarshi...gani yakeyi kmr baze kara ganin anty jannarht ba a rayuwarshi se yakejin kwara ya mutu kawai ya huta,. Kwanan su biyu a gidan sukayi mugun sabo musammanma da anty jannarht da ni'imar, harya zamana daki daya suke kwana, sosai ni'imar ke debe mata kewa tinda ummih ta tattarata ta watsar a kwandon shara,. Jannarht tNa ywan mafarkin hammad a mummunan hali, ta rasa dalilin hkn..sannan hkn na tayr mata da hnkali. Kwanansa biyar a asibitin,. Doctor din dayake kula da lafiyarshi, yaga wannan sanarwar a tv ai kn kace kwabo ya isa a,a waziris house yasanar dasu komi dallah dallah da inda hammad din yake,. ai Nan suka dungumo zuwa asibitin dukkanin kwai da kwarkwata. Kouda suka isa dakin hammad idonshi biyu, knshi nade da bndeji duk yafi ya rame inba wanda ya sanshiba baxe ganeshiba,. Cikeda tausayawa suke kallonshi musammanma mommah,. Hammad Kam kwata kwata beyi farin cikiba da ganinsu, Allah ya isama yyma wanda ya nuna musu inda yake, saboda babu abinda zasuyi masa bnda karin dmwa musammanma mommah da mama rabi inya gnsu bakin ciki yakeji,. Mommah jiki na rawa ta karasa bakin gadon tana kallonshi cikeda tausayawa, "sannu my son.." ta dafa goshin shi ture hannunta yy zuciya fal haushinta, "mommah Ina matata..." Shine abinda ya fito daga bakinshi, a wahalce yy mgnr,. Bakin ciki kmr ze kashe mommah ji tayi kmr ta tsinkeshi da mari dande beda lafia ne. Duk duniya ta tsani Jin sunan jannarht a rayuwarta.. Anwar ya krso yace "sannu blood..." "Kaga anty jannarht pls blood..." Shine abinda hammad ya iya fada, Daddy yace "pls my son ka kwantrda hnklinka kaga batada lafia..." Idonshi na zubar da kwallah hannunshi dafe da kirjinshi dake barazanar tarwatsewa yace "daddy kayima mommah mgna ta fitomin da matata..bngntaba bnsan inda takeba kaga yadda rashinta ya jefani a wannan mummunan halin kou..daddy tabar garinnan bnsan inda tajeba..ku nemomin matatarh..rashinta barazane ga rayuwatarh." ya fashe da kuka. Cikeda tausayawa suke kallonshi mama rabi kam bakin ciki kmr zata mace, hk jawaheer ma,. Alhaji zubairu yace "ykmata a chanza masa asibitinnan.." Hammad yace "Ni ba inda zanje kwara a barni in mutu a nan yafimin.." ya kra fashewa da kuk, Nan Anwar ma ya fashe da kukan,. "Blood INSO CUTA NE HAQURI MAGANI NE.." Anwar yace hawaye na zirya a kn kumatunshi. Alhaji zubairu yace "son Dan girman Allah ka sawa zuciyarka salama na roqeka... "Bazan iyaba...bazan iya rayuwa babu itaba tariga ta lasamin zumarta a bakina bnkaiga tandewaba aka rabani da ita Wlhy daddy ji nkeyi kmr Zan haukace..na tabbtr jannarht bazata bar gidanaba seda kwakwaran dalili..nasan mommah ta sani..." Mommah ta fasheda kuka tace "alhaji kagani kou..Wlhy mayyace ta lashemin kurwar dana beda mgna sena ita..har yna kullamin sharri kan basan inda take." Ido kawai daddy ya bita dashi sometime haushi lamarinta suke bashi shi knshi ynada tabbacin tanada masaniya a kn tfyr jannarht din,. Nan jiki ya kara rikicewa akayi akayi ya yarda a chanza masa hospital Amma fir yaki yarda dakayi masa mgna ze myr maka da amsa da tmbyr kou kaga anty jannarht,,,cikin lokaci knkani ya rame ya lalace ya koma kmr ba Hammad ba baci Basha ..burinshi yasamu lafia ya bazama neman matarshi, babu abinda yake kara rudashi kmr inya tuna beyi making love ba da ita, inta tuna hkn kmr zeyi hauka, ya tabbatr da ace yy making love da ita dase yasamu sassaucin abinda yakeji a ynzu, amma ina se tashin hnkli yayi doublen, kowa ka kallah a AA waziris family hnklinshi a tashe yake,. Daddy yayi natsihar Amma kmr anai masa famfo kwata kwata baya gane kou wanne yare inba na anty jannarht ba. Mommah kam tsanar anty jannarht din se kra ninkuwa takeyi a zuciyrta dan gani takeyi harda maita ta hada a lamarin. Allah sarki anty jannarht se a yn kwanakinnan ta fahimci tanason hammad, ta riga tasaba da kwana a kirjinshi ynzu babu kirjin dazata kwanta da kyar take ita bacci, su Ummih na ankare da ita,. Zaune take ita kadai a bedroom din ni'imar tana side din hajiya saude,. Shigowa dakin Ummih tayi ta sameta xaune ta rabka uban tagumi. Krswa tayi ta zauna a gefen bed din, firgigit jannarht ta kalli ummihn ta wayance tCe "sannu ummihnarh..." "Kwata kwata tinda mukazo kin kasa sukuni jannarht koude knason mijinkine na rabaku..kinga se in kyaleki." Ummih ta wurga mata wadannan tmbyr,. Runtse idanuwanta tayi tace "A'arh wlhy ummih...ni banasonshi..." Jannarht ta fada idanuwanta kmr zatayi kuka,. "Hmmmm jannarht kenan...Kiyi hkri in Kinason mijinki knsan bazan iya ganiba ki cutu, tafiyar tamu itace masalaha, kina tattare da muggai baibaye dake knga kou zmn gidan hammad baze yuwun mikiba, jannarht nasan kin fara son mijinki ko.." .girgiza kai jannarht tayi tace .."Ummih inason sanin ya akayi kikasan mmn hammad da familynta.." Ummih tace "yau kuwwa zaki sani...kinsan nayi aure lokacin kafin girma yazo na aura yayan zainab kanin mama rabi...danaje gidan dake naje kina jaririya saboda ban iya rabuwa dake, tsanar duniyarnan dangin mijinnawa suka doramin musamanma mama rabi saboda ynada rufin asiri kuma suna ganin ni daga gidan marayu,yaje Kai temako yaganni ya aureni, ita kuma mama rabi tanaso ya auri yar qawartane a lokacin saboda su wawusha masa dukiyarshi..mahaifiyarsu hajiya amina batada matsala tana sona,batada fada kwata kwata, Amma gaf ilahirin gidan mama rabi ce ke controlling dinsu, zuwa lokacinfa da aurenta Amma bata zama gidan auren kullum tana nijer,ita da zainab su zageni su tsangwameni, shikuma mijina yna sona sosai da sosai yana kaunartarh se suke ganin kmr nayi masa asirine... A kwana a tashi mama rabi tayi shige da fice tasashi ya auro yar qawar tata ya juyamin baya baya kulane sede ita yarinyar daya aura bara'atu ...su zageni su tsangwameni duk dan saboda bnda gata kuma nazo dake se suke ganin kmr Ni na aureki bata hanyar aureba...a hk nasamu cikin yata sadiya nanma sukayi tamin qazafi wai maybe ma a waje nayita, Amma abun smamaki mijinnawa yace nashine dukda lokacin baya hayyacinshi,,wata na daya da haihuwar sadiya,, daga karshe suka Sanya masa guba yasha rnr yna dakina ya mutu murus Ni kuma yan sanda suka rufeni in cewar nice nayi kisan ...yarsu kuma suka amsa abunsu,,ke kuma kina biye dani seda mukayi shekara biyu a gidan yari aka chanza gwamnaji suka sallamemu shine muka dawo gida nijeria... Knji dalilin dayasa na tsani aurenki da Dan gidan zainab kenan, nasansu basuda imani basuda tausayi su jinin saurautane knsan jinin saurauta da daukar mutum ba a bakin komiba,. Rabi tafi zainab kaide seta kulla Abu ta barka a ciki ni nasan wacece rabi kwata kwata ta kwashe kynta a gaban annabin rhma,. Inhar tace zata kasheka tou har lahira zaka iya kasheka ita macece wadda takeda son abin duniya a kn abin duniya babu abinda bazata iyayiba...sun rabani da yata sunsa batasona kwata kwata sun batani a gunta,,a lokacin kinada krncin shekaru bazaki iya tunawaba...dAn allah mamana kisawa rnki dangana nasan kin fara son hammad inason ki cirewa rnki sonshi kwata kwata..zama dashi tmkr kin siya tikitan mutuwane, saboda rabi da knta ta fada inhar bn rabakuba zata kasheki.kuma zata aikatarh Ni nasani." Jikin jannarht yy sanyi tace "Allah sarki Ummih nasan kin jure bakin ciki da Dama saboda ni...Allah ya faranta miki kmr yadda kike farantamin..insha allahu na cirewa raina hammad daman Ni ba sonshi nkeyiba.." Ummih tCe "yauwa my love Allah yy miki albarka..." "Ameen ummihnarh..." "Dafatande bakida ciki kou..." Ummih ta tambaya jannarht,.. Murmushi Jannarht tayi a kunyace tace "ciki Kuma Ummih..ina zansamu ciki.." "A gun mijinki mna.." cewar Ummih. "Aah bndashi..." Jannarht ta fada batare da tayi gigin sanar da ummih hammad be taba sex da itaba. Ummih tace "alhmadulillah...", Kna ta mike tabar dakin,. Tabar jannarht da tunanin hammad dinta,. "Allah sarki black dina..." Shine abinda jannarht ta fada tana juyi a kn gadon,. Yau gabaki daya tinda ya tashi yke kuka babu kakkautawa hnklin kowa ya kara tashi. Kallon mommah yy cikin kukan yace "mommah Wlhy ki nemo min matatarh ..inba hakaba mutuwa znyi wlhy ..." Hammad ya fada cikin kuka,. Cikeda tausayawa Anwar yace ",blood kayi haquri pls..." "Wallahi se kin fitomin da matatarh yau mommah..." Yy mgnr yna kuka tari ya taso masa nan ya fara tarin da jini... Hnklin daddy yy mtkr tashi aje aka kira doctor nan aka kori kowa zuwa waje,. Suna Fitowa daddy ya juyi ga mommah Rai a matukar bace "wallahi zainab na baki yau da zuwa gobe inhar baki fada inda yarinyarnan takeba a bakin aurenki..." Yna fadar hkn ya fice fit. Hnklin mommah ne ya dugun zuma ya tashi,ta tsani kalmar saki Domin kou yayane tanason mijinta kuma uban yayanta batason rabuwa dashi,duk wani abinda zata fada cika bakine amma sam bata iya rabuwa da mijinta,. Washe gari daddyn abuja ya iso garin hnklinshi a matukar tashe, sedama ya gnshi hnklinshi ya kara tashi, dole rnr sukabar asibitin suka koma a.a waziris hospital Sam ba hkn hammad yasoba yaso a barshi a can ya mutu, Dan bega amfanin rayuwarshiba babu anty jannarht. Daddyn abuja dayaji mgnr yasa aka bazama neman jannarht din gari gari,Ada daddy yaso sakin mommah amma daddyn abuja ya hanashi dole ya kyaleta Amma yy alqawarin seya canza mata ta yadda da knta zata gane kuskurenta. Daddyn abuja da knshi yake jinyar hammad, Dan dmn duk a yyn gidan yafison hammad,. Hammad Kam ciwo yakici yaki cinyewa kullum kara gaba ciwon yakeyi danma daddyn abuja yna tausarshi sannan yasa anyi masa rbutun dangana anata bashi ana shafe masa jikinshi, saukide sede acee na ubangiji,Domin hammad kam rayuwarshi tana cikin garari saboda anty jannarht,. Jannarht Kam tadan fara sakin jikinta amma kullum cikin tunanin mijinta takeyi, sukan fita itada ni'imar kmr guraren saloon da gun kyn cosmetic, shima se in ni'ima ta matsa sannan jannarht ke rakata,. Sunajin dadihn zama dasu kwata kwata basuda problem, mutane ne su masu karamci.kmr katsinawa❤️💋 Abih Kam ya nemi layukansu dukkaninsu ya rasa, fatanshi Allah yasa suna cikin koshin lafia. Jawaheer da mama rabi kuwa sun rasa ta ina zasu bullowa lamarin da an balle wata kofar se wata kofar ta bullo,. After jsha'i byn sunyi dinner. Zaune suke a bedroom din jannarht din suna hira yyinda ni'ima ke bawa jannarht lbrin auren datayi,. "Inason mijina yna sona Amma uwar miji ta hanani zama saboda ban haihuba..kuma munje asibiti anyi mna gwaji an tabbtr lafiarmu lau lokacinede be zoba amma mmnshi taki yarda seda tasashi ya sakeni,,," Jannarht tace "ayyah..Wai meyasa iyayen miji keyin hakane.." Ni'ima tace "son zuciyarta.." Jannarht tace "Allah yasa mufi karfin zukatanmu.." "Ameen...aini ina tunaninma baxan karayin aureba har abadan kwara in zauna inyita azumi.." Jannarht tace "why.." Ni'ima tace "Ina tunanin bazan taba samun namijiba me sona da kulawa daniba kmr shi...uwa uba ma ya iya tafiyar dani..", Murmushi Jannarht tayi tace "Kai bakida dama sis.." "Allah kuwa sis zakiga bakouwani namiji bne ya iya tafiyar da mace, nasan knsan hkn tinda kema knyi auren nan kinji abinda akeji..." Jannarht tace "ya akayi kikasan nataba aure.." "Nji Ummih na bawa hajiya lbrin aurennaki ai kema de uwar mijince..." Jannarht tCe "hkne kam sis and na girmeshi.. " Dariya ni'ima d Ta kwashedashi tace "kamarya kin girmeshi..hmmm namiji bya kadan maybe beyi miki cin dazaki gane hkn bne,." Murmushi Jannarht tayi zuciya fal dmwa tace "nifa bema taba kusantataba..." "What.... Be kusancekiba kikace da gaske sis." Ni'ima ta tmbyeta cikin rashin fahimtarh. Jannarht tace "wallahi knga ke ba wadda Zan boyewa komi bace tinda har kema kn gyamin naki,,,be taba kusantataba duk watannin da muka kwashe a gida daya a daki daya.." Cikeda mamaki tace "kai...tab kuma lfiayarshi lau kuwa..Dan bb namijin daze ajiyeki ya iya hkri.." Jannarht tace "lau yake sosai ma kuwa..Kuma bamu rabu ba ai har ynzu muna tare..." Niima tace "sis ammande kuna romances..fadi gaskia.." Jannarht tayi murmushi tace "eh munayi daga bya ba..ammafa still inajin kunya da kanin byana.." Niima tayi murmushi itama tace "tab..kinanan shikam ynacan kin manna masa hauka.." Jannarht tace "kmr yaya.." Ni'ima tace "ke kinsan yadda namiji yakeji inya rabu da mace beyi sex da itaba kuwa,,,hmmm ai saukinta ace yayi having sex dake zefi samun sassaucinsa..ballantana make kin lasa masa zuma a baki tB...ai ynacan a kideme , dukda bnsaniba." Jannarht hnkli taja dogon numfashi tace "danasan hknne dana Bari yy. " Ammafa a zuciya ta fadi hkn, a zahiride shiru tayi,. Niima tace "Allah sarki..Wlhy harna tausaya masa..why da bazakije gun mijinkiba tinda da aurenshi a knki.." Murmushi kawai Jannarht tayi tace "Ina zangnshi..." "Zan kaiki kaduna ki gnshi...ku dan kebnce ki bashi abunnan.." Dukan wasa jannarht ta kaiwa niima tace Allah ya shiryaki sis.... ni'ima ta kwasheda dariya tCe "Wlhy da gaskefa nakeyi ..." Jannarht tace "rufamin asiri.." "Rufin asirin kenan kije gun mijinki.." Harara jannarht ta gallawa ni'ima tace "kibar zancannan kafin Ummih taji.." Kame baki tayi tace "naja bakina nayi shiru..." Jannarht tayi murmushi, zuciyrta fal kewar mijinta wani abunma se dare yayi, yariga yy mata mugun sabo kullum seya sata tyi rlzng sau biyu sau uku a dare hk da asubahima zeyi mata amma ynzu kam babu se hkri, kullum tana fama da hadiyar kwaya dare da safia, Amma a boye takesha kada Ummih ta gani. .. [10/30, 3:49 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..65 Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. *Sabon book Dina me suna AUREN YIMA KAI..fans karku bari a baku labari, labarine me cikeda nishadantarwa da fadakarwa,and ilmantarwar.* Kwanansu goma a asibitin kna aka sallamesu zuwa lokacin Allah ya fara sawa lamarin sassauci da temakon adduarh. Koda suka koma gida daddy yanata kulawa dashi kwanansu biyu da sallamarh ya koma abuja. Mommah Kam ta dena zuwa inda hammad yake dan daya ganta seya fashe da kuka yace seta nemo masa matarsa. Hkn na daga mata hnkli, sanna Yana bata mata rai. Su mama rabi de kai ya kulle. Kullum da tunaninta yake kwana dashi yake tashi, kullum se ya Kira lmbrta ta wayr Anwar Amma har ynzu bata shiga,ai Inka gnshi kasha wani tababbene.babu abinda yafi bashi haushi irin yadda ta barshi batare daya lashi zumartaba, hkn ke kara tada masa da hnkli,kwata kwata beda natsuwa kullum tunani gindinta yakeyi daya gani be shigaba se ynzu yakejin haushin knsa daya shiga da dmwarshi batakai hk yawaba, Amma ynzukam tunani kmr ze kasheshi. Kwanansa uku da sallamowa daga asibitin har zuwa lokacin jikinshi beyi kwariba,se a hnkli. Fitowa yy sanye da kanaNan kaya ya rame sosai fuskarshi tayi fayau da ita, Yana ganin mommah ya wuceta a falo ba tare daya gaidataba ya fice abinshi. Ido mommah ta bishi dashi tana girgiza kai, tana fadin"oh ni zainabu..hmm lallai hammad..Allah ya shirya" ta fada cikeda alhinin yadda ya wuceta kmr be santaba. Direct part dinsu anwar ya shiga mommy ya tadda zaune a falon tana ganinshi tace "sannu baba..yaya karfin jikinnaka.." Krsowa yy yazauna a kn kujerar 1 sttr yace "alhmadulillah dasauki mommy..Ina wuni." "Lafia lau hammadu...dafatande jiki da dama kou.." Daga mata kai yayi.. "Yauwa baba Dan Allah ayi haquri asawa zuciya dangana wata rana se labari, Komi yy tsanani yana tare da sauki, *wa innaka ma'al usrun yusrah.* Allah ne ya fada... Sannan INSO yazama CUTA, HAQURI MAGANI NE Dan allah kayi haquri kji baba.." Se yaji kmr kwallah dake mkle a idanuwanshi zasu zubo, daga mata kai yy yace "tnks mom." Cikeda tausayawa mom tace "bkm son..." miqewa yy ya nufa kofar dazata sadashi da side din anwar. Zaune yasameshi a falonshi yna kallo tv hannunshi riqe da rmt control. Krsawa yy ya zauna a gefenshi, Anwar ya kalleshi yy smiling yace "blood dina how farh ya yarh jikinnaka .." "Babu sauki.." cewar Hammad. "Babu sauki kuma..kaifa musulmine ..." Cewar Anwar. "Hmmm..nifa bazan warkeba se rnr danaga Antynarh.." Anwar yace "zaka gnta very soon in Allah ya yarda..Amma pls kayi hkri kasawa rnka dangana pls.." "Hmmm nifa dazaku gane kudena bni haqurinnan kwata kwata bana gane yaren nan.." hammad ya fada yna kwancia byn kujerar, Anwar ya kame baki yace "okay sir sowie.. kada kayi hkri.." Hammad ya galla masa harara, "kjika kuma..pls ni tashi ka kaini gidansu anty jannarht..Dan Allah Kar kace bazaka kainiba.." Anwar yace "basunan gunwa zamuje.." "Mugani ko sun dawo pls..ni kodama basu dawoba inna ga gidannasu nasan zansamu sassaucin abinda nakeji a zuciyatarh.." Dafe Kai Anwar yy yace, "Kai...ynzufa nashiga ukuna ni anwar.. adade na huta amma ynzu nabani, na shiga uku.." Hammad ya marairaice yace "pls blood..kasan bazan iya zuwaba.." Anwar ya miqe yna fadin "wayyo Allah na babana nashiga uku kuma..." Hammad yace "sowie.." dakinshi ya nufa ya shiryo kna ya fito hannunshi rike da car key, miqewa hammad yayi a tare suka fito compound din suka shiga car anwar yaja sukabar gidan. Direct gidansu anty jannarht suka nufa, a waje sukayi packing suka fito suka nufo get din. Me gadin na zaune waje yanajin redio suka karaso, "sannu dazuwa alhaji.." cewar baba me gadi yana rangwafawa. Hammad yace "sannu baba ..Ina wuni.." "Lafia lau alhaji mutanen makka..kazone ka kamani kou..adeyi hkri ka yafemin alhaji nfa bni nace subar garinnanba,." Hammad yace "in kamaka kuma baba..Ni bnce Zan kamakaba.." "Kace mana alhaji lokacin dakazo hajiya sunyi tafiya..." Se ynzu hammad ya tuna shi bemasan ya fadaba, "am sorry baba bnsanma na fadaba.." Me gadin yace "ai ba komi alhaji..nasan duk a cikin sone da kauna..." Anwar yy murmushi yace ''sosaima kuwa.." Hammad yace "tadawo ne pls.." Baba me gadi yace "aah alhaji basu dawoba ..ai duk rnr dasuka diro garinnan sena nemoka nayi mka bishir.." Hammad yace "da nyi mka babbar kyauta..Amma har yanzu baka samu labarin inda sukeba.." "A Wlhy bamu samuba.." "A motar haya sukaje.." hammad yace. "Aah a motar gidane..dreva ne ya kaisu.." "Okay...dreva din beedawoba shi.." "Eh bedawoba ..inmade ya dawo munan bamu ganahiba.." Anwar de na tsaye yna kallonsu.. "okay ynzu zan baka num dina Dan Allah duk rnda yazo gidannan ka kirani kasanar dani.." Me gadi yace "to alhaji insha allahu kuwa.." Hammad ya bawa me gadin num din Anwar Dan har zuwa lokacin beda waya beyi welcome back din sims dinsaba. Hammad yabi get din gidan da kallo harya juya zasu wuce ya dawo ya shiga cikin gidan anwar na biye dashi, suna zagaye wajen gidan, hammad na murmushi gani yakeyi kmr ze ganta.. "blood nifa gaskia nagaji.." Anwar ya fada yyndaya gaji da zagayen gidan. Hammad yace "sorry.. gani nakeyi kmr zangnta kar kaga lefina blood wallahi Ina sonta ne.. fiyeda tunaninka, ita rayuwatace.." Anwar yace "uhm na yarda ballan tanama ta dandana maka dadih.." Hammad yce "ai abinda ta dandanamin yafi dadih, dadih blood,hmmm...Kai...abunnan da ddih. " Anwar yy drya yace yace "Dan iskn kya...tou Allah de ya bayyanata da cikinka a jikinta.." Murmushi kawai hammad yayi,,, seda yayi kusan 1awa yna zagaye gidan kna suka baro cikin gidan ya bawa me gadi kudi masu yawa amsa yy jikinshi na rawa,ya fara hawaye yna fadin "wayyo Allah sarki alhaji nagode Allah ya kara budi ..ubangiji ya kara soyayya kaida hajiya Allah ya barku tare..wayyo rabona da ganin dubu daya tin hajiya tana nan.. alhaji nagode ubangiji ya kawo yan hudu kaida hajiya..." Wani irin farin cikine ya ziyarci zuciyar hammad da me gadin yace Allah ya kawo yan hudu se yaji kmr ansashi a aljannarh ,"nagode da adduarh baba..ku nawane masu aikin gidannan.." Me gadin Yace "mu kusan biyarne alhaji.." Hammad yace "nawa ake biyanku albashi.." Me gadi jiki na rawa yace "dubu dari hajiya take bamu duk karshen wata.." Hammad yace "Zan baku dubu dari biyu biyu..insha allahu zuwa gobe zansa a kawo muku..." Nan ya kara fashewa da kuka ya shiga godia da shararo masa adduarh Allah ya bashi yan hudu shida hajiya...hammad Kam yaji dadihn adduarh nan, hk suka shiga car yna murmushi a zuciya yCe ai duk ranar dayaga anty jannarht ranar kou a gaban Ummih ne babu abinda ze hanashi jefa kwallo a raga...Dan bayaso ta kara guje masa batare daya citaba.." anwar yyma car din key sukabar layin hammad na jinshi a farin cikin da tin rabuwarsu da jannarht be jishi a cikiba se yau da megadin yy masa fatan samun yan uku shida antynshi. Anwar na kallonshi se wani murmushi yakeyi shima seya tsinci knshi a farin cikin. Dan uwa kenan. Sosai shakuwa me tsanani ta shiga tsakanin jannarht da ni'ima fiyeda a fari. tadan kwantarda hnklinta ga hutu na ratsata tini tyi fresh da ita, tayi kyau, sedefa kullum hammad na maqale a qasan zuciyrta. "Sis nafa gaya miki yau bross ze dawo daga akwa'ibon.." ni'ima ke gayawa jannarht. Cewar yayanta ze dawo shi neavy ne. Jannarht tace "tou Allah ya kawosa lafia.." Niima tCe "ameen...pls mu shiga kiching tare mna ki tayani muyi masa girki.." Jannarht tayi murmushi tace "haba aise kicemin kawai muje in tayaki muyi masa girki amma se cewa kikeyi wani sis nafa gaya miki yau bross ze dawo...kice kawai muje muyi masa girki hajiyatarh.." Niima ta kwashe da dariya tace "ai dolene inyi miki hk tinda tin jia nake fadi kin kasa gane abinda nake nufi.." Jannarht tayi dariya open teeth dinta suka bayyana, "Ni tashi muje in tayaki .." tayi mgnr tana miqewa sanye takeda doguwar riga readmade kalar ash color me dugo dugun stones. Mikewa itama ni'ima tayi tace "yauwa uwar gidan....yama sunanshi.." Jannarht tace " *hammadu*.." Niima tayi murmushi tace "yauwa...uwar gidan hammad Allah ya kawo ciki da goyo.." jannarht tayi murmushi tace "tab..Wlhy karki bari Ummih taji,,," Niima tace "to meye intaji inace mijiniine halaq malaqa,,kou yy cikin ai halaq dinshine." Jannarht tace "ya isa madam tinda ke bakida full stop.." Niima tayi dariya,,a haka suka fito falo Ummih da hajiya suna zaune suna tasu hirar na mnya. "Mnyan mata Kukam ganinku se an cika foam kullum kuna daki kmr amare.." cewar hajiya tana kallonsu cikeda so. Ummih tace " nimade Ina mamaki kullum kuna daki baku gajiya.." Hajiya tace "hmm inafa zasu gaji, sunacan suna hirar mazajansu.." Kunya ta rufe jannarht, ni'ima tace "kai hajiya mazaje kuma.." Hajiya tace "ko nayi qaryane auta..nasan dole sekin bata lbrin ahamad. Kou zaki rantse bakwa lbrin mazanne.." Ummih tayi dariya.. Niima tace "Kai hajia saboda bamu da aikinyi se muyita lbrin maza.." tyi mgnr a shagwabe. Hajiya tace "allahu aqbar inji me kirn sllh..Yi hkri masu aikin yi...ynzude nasan da dalilin fitowar taku me zakuyi .." Niima tace "zamu dafama yah ammar abincine yacemin 2:pm jirginsu ze sauka.." Hajiya tace "okay..ynzu kuma 12:22pm ne ai.." tyi mgnr tana kallon agogo. "A..." Niima tace Mata. "Okay ku dafa me sauki pls kada ku whla.." cewar hajiya, Ummih tace "sude dafa me dadih de ko " Hajiya tace "banason su whla ne ai..kinsan autoci ne.." Dariya dukkaninsu sukayi kna suka nufa kiching Nan suka fara shirya masa girke girke sunayi suna hira sahura na tayasu... Chains rise suka dafa masa da dambun cuscus wanda yaji kyn lambu da hanta, sukayi masa farfesun nakan rago da pepper chicken, Kan kace kwabo gida ya kacame da kamshi. a fannin dinks kuwa kala hudu suka hada masa ciki da kunun aya da zobo wanda yaji kayan hadi, da coconut milk dink da apple drink. A bangarenshi suka shirya masa komi kna suka dawo bngarensu danyin wanka. Suna shigowa hajiya ta kallesu tace "waimu shin an cikamu da kamshi ba'a dan yammana abincinne.." Niima tace "aah baza a bakuba ku tsoffinnan kun cika son cin dadih.." Hajiya tace "inye...tou ade temaka a yammana ..inke baki bamuba ai diyata zata bamu.." Niima tace "aiko ta ware kula ta zuba muku ina aarh tana seta zuba muku..dade nace ta zubawa Ummih kadai..amma ba lefi an karaki hajiya" Ummih tace "yauwa diyata aiko godia nake.." Hajiya tace "oh ni na godewa allah niima Allah ya shiryaki kwara ki koma gidan mijinki in huta.." Jannarht tace " gaskia de kada ta addabarminke .." Niima tace "danafi kowa murna.." Hajia tadau sallallami tana fadin "knjiko Ummih diyar taki bata data ido.." Ummih tace "ai gaskia ta fada.." Hajiya tace "au hk zakice..." Ummih tace "namacedin..ke diyata Allah ya nunamin rnda zaki koma ga mijinki musha shagali..." Niima tce "ameen ummihnarh..." Hajiya tahau sallallami...nan suka barta tana mitar ni'ima batada kunya suka nufa bedroom. Jannarht ce ta farayin wanka ta fito.kna ni'ima ta shiga tayi wankan ta fito . dmn kynta na dakin ta shirya cikin danyar atamfa gold dinkin riga da skeet ya amsa jikinta jannarht Kam doguwar riga tasaka na material batayi makeup ba ta zauna gefen gadon tana kallon ni'ima daketa faman makeup. "Kai sis sekace shine zezo.." Niima tayi wata uwar dariya tace "tab ai inshine zezo harkar matsune..." Jannarht ta kame baki tace "matsu kuma...Kai sis kin bani.." Niima tace "ba wani banuwa ..ai ynzu dazan ganshi senasha matsu yadda hnkli ze tashi ya mayar dani.." "Bayan wanda kike tayar masa in kuna waya..kinasha bnjinkine kwanafa kukeyi waya.." Niima race "kicemin samin ido kikeyi.." Jannarht tace " bawani sa ido..nide kuna shiga haqqina" Niima tace "da mukayi me..." Jannarht tace "bansaniba..aikinsan me kukeyi kina kashe bawon Allah da maganganun batsa..nima kina kasheni danake ji.." Niima tace "aah kede nake kashewa ammashi rayashi nakeyi..barni inyi knji hajiyatar mijinane in banyi masana wazeyi masa." Jannarht tace "bakijin kunya.." "Kunyar me..mezanjima kunya wani darene jemage be ganiba sede inna mutuwarsa..." Cewar niima. Jannarht tace "tou Allah ya shiryeki..." Niima tace "ameen inda zuciya daya kika fada.." Jannarht tace "da goma na fada.." Dai dai kira ya shigo wayar niima dagawa tayi Dan ganin lmbr yah ammar.ta kara a kunne, "okay ka iso airport..toh Bari insa dreva ya daukkoka.." kna tayi jim dan jiran amsarshi se kuma naji tace "okay ganinan zuwa.." kna ta ajiye wayar tajuyo ta kalli jannarht tace "yah ammar fa wai bayaso dreva yazo daukarshi sede muje tare pls.." Jannarht tace "tab sede kije ke kadai.." Marairaicewa tayi tace "hba sis kiyi hkri ki rakani..." Jannarht tace "ba inda zanje ban tambaya mijinaba.." Niima tace "Allah ya baku hkri masu miji..nide ki temaka ki rakani pls..."Nan ta kasheta da magiya dole ta miqe tasa hiijb niima ta yafa mayafi ta kalli jannarht tace "waike kullum da hiijb sekace mtr liman.. Allah yy halittar Amma kullum suna a kudundune.." Jannarht tace "ya kikeso inyi mah..." "Kisa gyale pls..." Jannarht tace "okay..innaki sawafa.." Niima tace "aah bana zafi bane Allah ya baki haquri muje..." Jannar tayi kwata tace "dakin kra mgna wlhy ba inda zanje.." Niima tace "shiyasa nayi shiru ai da bakina..." Jannarht tace "better..." Suka fito falon. Hajiya ta kallesu tace "se Ina.." "Yah ammar ne waiya iso kinsanshi da Ra"ayin tsiya wai beso dreva yaxo daukarshi sede Ni.." Hajita tace "oh Allah ya shirya ammah dinnan wato me hali baya canza hali.. in kina gidan aurenki ma hk yake addabarki..Allah ya tsare.." Ummih ma tayi musu fatan dawowa lafia suka amsa da ameen kna suka fito hrbr gidan. Dai dai sunkaraso bakn car din dazasu shiga niima tace "dande ina tsoronkine danace ki tema kiyi driving.." Jannarht ta watsa mata harara da mnyan idanuwanta, "ainiba dreva dinku bace madam..shiga kija mu wuce ko in koma.." Niima ta bude dreva side tace " Allah ya baki haquri hajiyar hammad bada kanki a sare kije gida kice ya fadi.." ta krsa mgnr tana shifa car din. Jannarht ma shiga tayi ta zauna,kna tace "baki da dama sis.." da hk taja car din sukabar gidan. Basuyi wani tafia me nisaba suka isa airport din garin gano. Packing tayi ta fito dmn tin shigowarta ya hngo car din ya gane itace krsowa yy hannunshi riqe da reviling bag, tana ganinshi ta saki murmushi,, yace "wato niima bazaki dena driving irinna mataba ko..a driving dinki na ganeki" Murmushi tayi tace "hmm yah ammar kenan kullum sekace ina driving irinna mata wanne kkeso inyi.." "Irinna maza mna sister..Amma kina tuki irinna mata,," Niima tace "lallaima danka samu nazo daukarka..bkm akwai next time." Murmushi yy yace "am sorry my sis wasa nakeyi haba tawan..." Dariya ta kyalkyale dashi tana kare masa kallo, shidin kyakyawane ajin farko sannan dogoneshi ynada Dan kiba black beuty dandeshi namijine dase ince yafi niima kyau. Hannu yakai ze bude inda jannarht ke zaune ni'ima tace "akwai mutum bross karka bude kashiga baya.." murmushi yy ya bude gidan bayan yashiga ya zauna, yna shigo kamshin turarenta ya daki hancinshi lumshe ido zuciyrshi na mararin ganin me turarennan. Shigowa itama niima tayi taja motar sukabar airport din. "Wato bross bazaka dena tafia hannu rabbana atina ba ko.."niima tayi mgnr tana driving. Ammar daketa qoqarin yaga face din jannarht amma babu dama yace "Uhm nifa Komi zakuce baxan iya muku tsaraba ba..sede in baku kudi ki siyo..kawai se inyita fama da kya kmr wani mace.." Murmushi niima tayi tace "yah kna raina matafa dayawa.." "Ina Ni na isa.." Murmushi tayi tace "yaka baro anty zuhura da bby amnah.." "Lafia lau suke..." Suna tafe suna hira har suka iso Amma jannarht kam tayi shiru batayi mgnaba, tanade jinsu. Packing tayi yah ammar ya fara fitowa da bah dinshi a hannunshi da gudu me gadi yaxo ya amsa ynayi masa sannu da zuwa amsawa yy fuska a sake. Jannarht ce second din fitowa kna niima ta fito. Ido ammar ya zubowa jannarht dmn shiyasa ya fito da wuri danyaga wacece me kamshi turarennan kallo daya yy mata yaji wani abu ya tokari kirjinshi..."wow..Allah yy halittarh.." ya fada yna Kare mata kallo kasa kasa. Wuceshi jannarht tazoyi tace "ina wuni.." Lafia lau..." Ya amsa a saqe, riko hannunta niima tayi tace "amm sorry bn gabar muku da junaba a car hira ta kacame nida yah ammah...wannan sunanta jannarht kasan na gaya mka munyi baki tou sune.." Yah ammar yace "nice beautiful jannarht..." Se taji wani iri dayace mata beutiful, seta tunada hammad. "Anty jannarht ga yah ammar.." Jannarht tace "sannu yah ammar.." Yace yauwa Anty jannarht.." Dariya ni'ima tayi tce "knga bross ko ynada wasa.." Murmushi Jannarht tayi ta ratsasu ta wuce ciki. Niima da yah ammar suka shigo falon Nan ya gaidasu Ummih da hajiyarau, zuciyrshi na mararn sake ganin anty jannarht ita kam ta shige bedroom dinta. Dan hira suka tava kna kna ya nufa bngarenshi yy wanka yayi sallah. ya shirya cikin kaya marasa nauyi,kna ya nufa dining Dan dmn duk zuwa yna tarar da abinci a dining dinshi sede in ni'ima batanan. ya kira niima a waya tana dagawa yace "kuzo mna.." tace "okay.." kna ta katse wayr ta kalli jannarht tace "tashi muje.." Jannarht tace "ina kenan.." "Bngaren yah ammar.." ''ni baxanjeba jiki dawo Ina jirnki.." "Kai sis kide kra temakawa.." Jannarht tace "in zaki kwanta a kasa bazanjeba.." Mikewa niima tayi Dan tasan tinda tace bazataje to bazataje din bane. "Kinada bakin hali.." Jannarht tace "nji nagode.." niima ta fice a dakin ta nufa bngaren ammar din. Tana shigo tasameshi yama fara cin abincin, "Ina jannart din.." Krsowa tayi ta zauna tace nace tazo taki.." yace okay bade hkn yasoba..yaci abincin ya koshi suna hira yanata santi harya koshi kna ya dawo kujerar kusa da ita yace "kai sister jannarht ta hadu iya haduwa macece billahillazi.." Niima tayi dariya dantasanshi da barkwanci tace "macece kuwa amma kwalelece.." Batare daya fahimci me take nufiba yaci gaba da koudata niima de dariya kawai takeyi Dan yah ammar ynada barkwanci ba laifi. Tare suna dawo falon Nan aka cigaba da hira da Ammar dasu Ummih niima de ta dawo daki gun jannarht suka dasa tasu firar. Kwanan ammar biyu da dawowa tunanin jannarht ya addabi rayuwarshi ya hanashi sukuni, gaf yariga ya fahimci ya afka login sonta dukda kuwa haduwarsu daya tin rnr dayazo jannarht bata kara bari sun haduba dukda yna bala'in son sake sata a idanuwanshi. 9:11pm ya kira niima a waya yace tazo bngarenshi..ba jimawa ta iso tasameshi kwance a kn kujerar 3sttr krswa tayi tazauna a kn 1 sttr, tashi zaune yy yace "sis howfarh.." Nima tace "Normal brosse..yane wai naga wannan dawowar taka baka wani sakeba.." Ajiyar zuciya yy yace "dole ki ganni hk sis na kamufarh.." Niima tace "kmrya.." "Wallahi tin rnr danaga jannarht na kamu da mutsifaffen sonta..." Zaro Ido niima tayi tace "seriously.." "Wallahi tallahi..." "Tab..to tin wuri ka roki Allah ya yaye mka .." Ammar yace "why...nifa sonta nakeyi bawai wasaba.." "Nasani ai..tanada aurefarh.." "Habade wasa kikeyi.." ammar yace danshi sam be yarda da mgnrtaba. "Wallahi da gaske nakeyi tanada miji..." Amanar yace "lallai kuwa ze saketa Ni na aureta kenan..ammafa batayi kma dame aureba.." Niima tace "lallaima bross..ta ina za a fara hkn ya saketa ka aureta..hmm ai ya fika sonta dukdade bnsan yadda Kai kakejiba..Wlhy da aurenta yah ammar abarma mgnr Nan.." "Hmmm a barta how...da gaskefa ni sonta nakeyi..tinda ke kinzo da ciki baki zanyima hajiya mgna.." Niima tace "ba hk bne bross..haba inda bata da aure ai da tini na hadaku muma musamu kyakyawan iri..Amma matsalar auren.." Ammar yace "ba aureba aah yasa tantabarace ..hk nima Zan aureta.." "Hmm yah ammar kenan ka taba ganin inda akayi aure kan aure.." "Za a fara a kaina dannide ngni inaso..malama tashi ki barmin falo tinda bakinki be fadin alkhairi." Mikewa niima tayi tace "Uhm nide ba ruwana..tinda allah ya gni na fada mka gaskia.." ta juya tabar falon tana murmushi. Ido ya bita dashi ya tabe baki. Washe gari takanas yaje yasamu hajiya ya tambayeta ta tabbtr masa da cewar itadin mtr aurece..tab nan ake yinta shi kuma gashi Allah ya jarabceshi da kaunarta Kuma gaskiq bayajin ze iya haqura.. Qaqa zata kaya kenan.🤔 Sorry for the typing erros. [10/30, 3:49 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..66 Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. @saadatubintuabdullahi✍🏽 *Sabon book Dina me suna AUREN YIMA KAI..fans karku bari a baku labari, labarine me cikeda nishadantarwa da fadakarwa,and ilmantarwar.* Kewarta ya addabeshi dan hk ya nufa gidanshi Nan ya kwana , a dakin anty jannarht kwana yayi yana rungumar kayan sawanta ynajin kamshin perfume dinta a jiki, se yakeji daman ace itace yake runguma haka, ga azabar fllng na damunshi fiyeda ada tinda ya fara romantic dinta shaawarshi ta kara yawa fiyeda ada, ga kewarta ga shaawarta, abun ya zmr masa biyu. sometimes se yarinkaji kmr tana kafa masa daddadan bakinta a kn burarshi, se yayita zillow ya tayrwa knshi hnkli babu inda za a kwantar masa, duk mommah ce taja masa da ynzu yna Nan tare da matarsa ynashan abubuwanshi. 7:am yabar gidan babuci babusha inysana tafiya kmr ze karye, ya nufa gidansu ynayin packing ya fito direct side din daddy ya nufa, yna zaune yna lazimi ya shigo zaunawa yy ya takure. Byn daddy ya shafa adduarh ya juyo ya kalleshi yace "my son ya akayi.." Hammad yace "gud morning dad.." "Morning..yaka tashi..kalleni inga face dinka.." cewar daddy Dagowa yayi ya kalleshi shima shidin yake kallo. "Kayi slp yau kuwa.." daddy ya tambayeshi Girgiza masa kai yayi,.. "bakayiba?" daddy ya kara tambayarshi. "Yeah..daddy bna iya bacci kullum tunanin matata nakeyi, da kewarta.." hammad yCe murya a kasalance. "Hmmm..wato bazaka sawa knka dangana ba ko my love..rayuwarka ta chanza kmr ba hammadunaba...karinka tinawafa samu da rashi duk na Allah ne.." Hammad yayi carab yace "aini ban rasataba daddy..duk mommahce tajamin, be wucema dasa hannunta na rasa matata, nide gaskia a fitomin da iyalina tin ban kaiga mutuwaba..ko in lalace.." Daddy ya zuba masa ido yace "tou ayi hkri dan Allah.." Hammad yace "nide kayima mommah mgna ko mama rabi nasan sun san inda matata take..inba hakaba zansaki yarinyarnan.." Daddy yace "saki kuma ..why.." Hammad yace "nifa banasonta daddy kasani kada in rinka shiga haqqinta kawai Zan saketa ta aura wani.." "Karka sake knjina ko..karka fara dan Allah..bakasan Allah ya tsani sakiba dukda shine ya halatta, Dan Allah kyi hkri kasa salama a lamarin ka roki Allah ya kawo sassauci kaji babana.." Hammad yace "tou daddy..amma hk zancigaba da zama yau kimanin 1month kenan bnga iyalinaba a hk zan mutu.." Daddy yace "aah bazaka mutuba a haka babana..kadeyi adduarh pls...kanade cin abinci ko.." Hammad ya daga masa kai.. "Yauwa son pls ka rinka cin abinci Dan Allah.." "Okay daddy tnks..." Ya fada Hadi da mikewa da niyar barin falon. "Take care pls.." cewar daddy. "Okay Tnks alot daddy me..." Kna ya juya yabar falon jiki a sanyaye. Ido daddy yabishi dashi harga Allah yna matukar tausayin dannasa, a kullum yna rokon Allah ya kawo masa sassauci. Direct falon mommah ya nufa, abun mamaki ya ganta zaune a falon abinda be taba ganiba a rayuwarshi ta tashi da wuri Sam bata tashi da wuri. Yazo ze giftata yaga rashin dacewar hakan yace "gudmorning..'' yana tafiya. Mommah ta bishi da ido, "son yanzu dukka tsaneni saboda mace ko.." Juyowa yy yace "niban tsanekiba mommah kawaide ki fitomin da matata ..ko ki gyamin inda take.." Mommah tace a hasale "Inka kara cewa in fito mka da matarka se nayi mummunan bata maka rai..ita din kudice dazanyita boyeta,, kou itadin gold ce dazanyita adanarta..." Hammad yy murmushi takaici yace "duk wadannan abubuwan dakika ambata tafiso daraja da matsayi a guna mommah...pls ki fahimceni anty jannarht, ita ta dace dani Dan Allah kisota kicirewa knki kiyayyarta Nizan zauna da ita kuma ina sonta why da naki baze zama adduarh ba garemu.." Mommah tace "Allah ya kiyaye inyi muku adduarh kaida wannan yarinyar tsohuwar macen...har gaba da abadan bazan taba santaba saboda banasonta din bna kaunarta.." "Ni ina kaunarta ..kuma Allah na kaunarmu,, harga Allah nyi miki biyayya mommah...nifa kina daukar haqqina tinda kin hanani zama da abinda nakeso.." " banasonta Dan ubnka.. ka zauna da zabina ita nakeso.."cewar mommah. "ni kuma abinda kikesoda din .. bnasonta nadeyi biyayya da kika auramin ita na zauna da ita, da naso a rnr Zan saketa.." "Ai kuwa da nci kutmar ubanka.." " Dan Allah mommah ki nemomin matata ki barmu muyi zamanmu lafia.." "Har gaba da abadan bna fatar ka kara zama da yarinyarnan a rayuwarka...sakintama zakayi duk rnr daka gnta kji na gya maka.." "Wallahi mommah bazan iya sakintaba..Kuma in baki nemomin matataba Zan fara zinace zinace har in haifo dan zina in kawo miki a matsayin jiknki, kuma ki reneshi ki goyashi a bynki.., tinda kinfison na zinar..kin hanani in zauna dame kwantarmin da hnklina.." yna gma fadar hkn yabar falon. Baki sake mommah ke kallonshi. ",Oh duniya taxo karshe..dole ka gyamin mgnr Nan tinda tsohuwar mace tabaka gindinta kaci...ta mallakeka..Kai Allah ya isa tsakanina da shegiyar yarinyarnan.." Mommah ta fada zuciya fal tsanar jannarht harga Allah bata tunanin zata taba son Jannarht a rayuwarta kullum kra ganin lefinta takeyi, Dan hk kara tsanarta takeyi bata tunanin zata taba sonta hat gaba da abadan.. Hammad Kam ya damra damarar addabar mommah inhar bata fada masa inda matarshi takeba. Yauma zaune yake a falonta yna kallon tv ta fito ta zauna ai yna ganinta ya dora hannunshi kn al'aurarshi yna shafawa. Yna fadin "I miss you my wife..." Yau mommah taga abinda ya isheta,, zuba masa ido tayi ynata shafar al'aurarshi tace "wani irin iskncine wannan.." Still yna shafa Al"aurarshi yace "me nayi...dannace I miss my wife aiba wani abu nayiba..ngde ai nayi qoqari fin wata kenan bna tare da iyalina kuma ban nemi na bnzaba tukunna...ammade a nemomin matata, tin bn fara bin karuwaiba.." Baki sake mommah ke kallonshi, "tashi ka barmin falo Dan ubanka.." "Uhm Ni ba inda zanje...inajin fllng bazan iya tafiyaba matata nake bukatarh..." hannunshi na kn sandarshi. Mikewa mommah tayi Dan bata iya jure iskncinnan, dole tabar falon ta nufa bedroom dinta ai tna shiga ta zauna gefen bed ta jawo wayrta tayi dealing num din mama rabi,bugu daya biyu ta daga. Suka gaisa kna mommah tace. "Mama rabi abinda hammad yakeyimin ya fara isata..knga ynzu hk a falona naje nasameshi ynata shafar Al"aurarshi...oh ni yasu nashiga uku,,Wai daman hk maza sukeyi in suka aura babbar mace duk subi su lalace.. yaro ya fetsare ya zma mra kunya.. rannan fa cewa yy ze kawomin Dan zina." Mama rabi zuciya kmr zata fashe tace, "kai...tab..hmmm gaba gaba sekinga abinda yafi hakan...ai asirin datayi masa babbane, makarinsa ya saketa kawai.." Mommah tace "tabdijan...Aida kmr wuya yaronnan ya saki yarinyarnan sede su qare a haka..danni har gobe bna kaunarta wlhy.." Mama rabi tace "inafa zaki qaunaceta...ai yarinyar ta cucemu.." Mommah tace "Allah ya isa.." Mama rabi tace "ameen de..nace inada shawara .." Mommah tace "inajinki shawarar me.." "Daman a kn jawaheer ne nace tinda yaki,ko gidanma baya zuwa meze hana ta dawo Nan gidanki tana ganinshi tanajin dadih, knsan abinda kkeso" Cewar mama rabi. Mommah tace "bkm nima nayi tunanin hakan..yau zan aika da dreva ya dawo da ita nan insha allahu.." Cikeda murna mama rabi tace "yauwa zainab nagode.." Daga hk sukayi sallahmarh. Rnr mommah tasa aka dawo da jawaheer gidan, ta ware mata katon daki daya, me dauke da kayan more rayuwa. Kwananta biyu da dawowa gidan. Da daddare wajajen 11:pm ta shirya cikin kayan bacci masu zafi, wadanda dasu kwara babu. Yau Kam ta yanke hukuncin seta tunkara dakinshi ya bata haqqinta. Ta feshe jikinta da turarukan bokan daya bata, tayi hayaki kna ta fito falon babu kowa direct kofar dazata sadata da bangarenshi ta nufa, zuciyarta na fat fat amma tayi karfin hali. Yna kwance bisa bed dinsa hannunsa rungume da pillow zuciya fal tunaninta da begenta, da kewarta, musammanma nononta, bkrmin kewarsu yakeyiba,inya tunasu se yaji kmr zeyi hauka tsabar fllng. Tura kofar dakin tayi ta shigo, zuciyarta nadan bugawa, krsowa tayi ta tsaya bakin gadonshi tana wani far far da idanuwa. A yatsine yake kallonta dukse yji rnshi ya bace. Tsayawa yy Dan yaga gudun ruwanta. Ganin yana kallonta bece mata komiba, kwantowa kan gadon, cikin kissa, tayi ta kai hannu tana shafarshi.. Bige hannunta yy Rai a bace yace "Wani irin iskncine haka...!!" ya Daka wata uwar tsawa, sedata girgiza. Jikintane yadau rawa ta dake tace "kaifa mijinane..ina bktrkane pls...kayimin koda sau daya ne.." Tashi zaune hammad yy lallai yarinyarnan ta rainashi, yasan mommah ce taja masa. "ke Yar iskar inace,,seki nemo Yan isknki su biya miki bukatarki bade hammad ba danni bna tunanima gindinki ze iya riqeni...nasan already komi yabi ya saki.." "Allah Zan riqeka..gwada ka gani ols.." tyi mgnr a bukace,tana qoqarin bude mafa kafafuwanta Wani irin kallon kazanta ya watsa mata yace "Dallah rufamin Baki.. ubanwama ya baki izinin zuwarmin bedroom.." ya daka mata tsawa. "Kaifa mijinane..." "Inkika kara cemin mijinki senayi qasa qasa dake...knci darajar akwai mommah a gidannan da tuni nayi qasa qasa dake sena nuna miki kuskurenki...tashi ki fitarmin a daki tin bn miki abinda bakiyi zatoba..." Mikewa tayi jiki a sukwane ta nufa hnyar fita gudun kada yy mata duka tasan kadan daga aikin shi.. "wawiya yar iska kawai an saba bin mazan waje shine za azo nima ayimin karuwanci..yarinya se gani se hange daga nesa nesa burata kwalelenki na matatane only..inkika kra zuwarmin daki sena lahira yafiki Jin dadih.." jiki a sukwane ta karasa ficewa daga dakin. Juyawa yayi ya kwanta rungumeda fillow yacigaba da tunaninta.. Washe gari da sassafe jawaheer tasamu mommah tana kuka ta gaya mata cin mutumcin da Hammad din yy mata, tana kuka tana sanarda mommah. Haquri mommah ta bata tace zatayi masa magana. Tasamu hammad tarinka masa fada a kn abinda yyma jawaheer tarinka matsifa ynajinta harta gama ta dire be kulataba ta gama ta fice a dakin nasa. juyawa yy ya kwanta ynacigaba da tunanin abincin ruhinsa. "Ki tashi muje shopping..." Niima ke fadawa jannarht datake kwance ita kuma ni'imar tNa tsaye. "Shopping dinme...niwai nace miki inada bktr wani abune.. shopping din da mukaje shekaran jiafa..kawai kice in tashi muje yawo..."cewar jannarht Ni'ima tace "Dan Allah ki tashi muje nide..." Jannarht tace "Dan Allah ki barni.." "Nide ki tashi muje..Dan Allah time na tafia ga zuwa saloon zamuyi.." Jannarht ta tashi tace "kicede zakije saloon nifa Inna rakaki a car Zan zauna.." Niima tace "naji..tashi kisa gyalenki.." Jannarht tace "ko kuma in tafi hk ko.." Niima tayi dariya tace "da ansha hatsari yau dinnan..dakin kashe mazan mutane.." Jannarht tayi murmushi,ta kike tasa hijjb dinta har kasa. Dmn ita niiima a shirye take. Suka fito sukayima iyayennasu sallama kna suka fice daga gidan. Bayan sun hau titi niima ta juyo ta kalli jannarht tace,"kinsan meye sis.." Jannarht tace "sekin fada.." "Wai knsan yah ammar sonki yakeyi..tintini Ni bngaya miki bane.." Jannarht tace "tabdijan..to aurenfa.." Niima tace "nimade hk nace masa dade bakida aurene..amma abun ai rabone in Allah yasa ke rabonmuce semu samu.." Jannarht tayi murmushi tace "kai sis Allah ya shiryaki..shi Kuma hammad din in kaishi ina.." Niima tace "in rabonmuce se kiga kun rabu.." Jannarht ta watsa Mata wani mummunan kallo.. Niima ta kwashe da dariya tace "Allah kuwa..damun more kuwa da virgin...", Jannarht tace "tab..kimabar mgnr nan virgin dinnan ai se hammadu narh.." Niima ta kwasheda dariya tace "yaron..kefa kikace kin girmeshi a hk zaki bashi." Jannarht ta gallara mata harara tace "bnsaniba.." Niima tayi dariya tace "kwarade a bawa yah ammar din pls.." Jannarht tace "wallahi kina kwasar zunubi.." Niima tayi daria tace "aike kin fini, tinda kika baro mijinki .." Jannarht tace "nima ba ason rainaba.." Niima tace "Wlhy inkin yarda in kaiki kaduna yanzunnan.." Jannarht tace "rufamin asiri.." Niima ta kwasheda dariya😂 tace "nikaina nafison hammad dinnan kngade ammar blood dinane Amma wlhy ynzu in znga me raba aurenkunnann se inda karfina ya kare..yadda kika bani lbrinshi kawai yna burgeni..inason namij jajirtacce, wanda ba ruwanshi da yaya kake,..da wata rana zezo kano, Kuma in sani dakaina zan daukeki in kaiki gunshi sannan in bashi shawarar yayi miki cin Allah ya tsine..." Jannarht tayi murmushi tace "muguwa..dakin kasheni ai aduniya ina tsoron making love tinda naga abunnan..adafa Ina so Dan naji me akeji amma wlhy danaga abunnan katoto natsani making love..." Niima ta kwasheda dariya tace "Kuma duk girmanshi hk Zaki daukeshi daf..babu wanda zeji.." Jannarht tace "ba irin wannanba..kee..hmmm..ai wannan tashigeki se uban kowa yasami." Niima ta kwasheda daria tace "bafa wani zafi duk zuzutawar mutane ne.." Jannarht tace "keeeh..madam raba knki ai dolema abun yy zafi ..koufa fingering akayi daga baya sekaji zafi ballantana asa mka wannan..." Niima tayi daria tace "komin bakin cikin amarya ango Dole yaxo yasha miya, very son.." Jannarht tayi Daria tace "kinada matsala niima.." Itama Dariyar tayi... Da hk suka isa shipwright din, sukayi shopping itade jannarht tana biyeda niima a baya ta gama siye siyenta duk abinda ta dauka seta sema jannarht irinshi. Seda suka gama sunje gun biya jannarht ta Ciro atm dinta tayi saurin biya aiko niima tarinka fada a kn meye zata biya, jannarht tayi mata bnza, aka loda musu kyn a car sukabar shipwright din. Zasu nufa hnyar saloon jannarht tace "nifa bazanjeba.." Niima tace "kanki beyi miki dattiba.." "Nop..last week fa mukayi saloon.." Niima tace "okay naga ku masu gashinnan nasha ya fara damunkine.." Jannarht tace "aah wallahi.." "Muje kiyi kitso to.." Jannarht tace "banaso.." Niima tace "okay..shikenan zuwa bikin Fatima se muyi kawai tinda bikin nata matsowa .." kna ta karya kn motar Suka koma gida. Yah ammar kam harya koma akwa'ibon be haquraba shide ynasonta kouda yji tnada aure still ynasonta. a yau saura 2 weeks bikin yar governor din kano, to da mom dinta da hajiya saude frnd ne sosai Dan hk da ita fatima da ni'ima qawayene dukda de niima ta girmeta. A gidansu niima ake gudanar da komi. Fatima tin rnr dataga jannarht taji ta burgeta Dan hk dukse suka zama kawaye. Ashekaru Fatima bazata wuce 28yrs ba. Kuma auren fari zatayi. Anwarne ya shigo bedroom din hammad, kwance yake a kn gadon yna aikin daya saba wato tunaninta. Krsawa yy yazauna gefen bed din,yace "blood ya akayine.." Dagowa yy ya kalleshi yace ",normal.." Anwar yace "ya mgnr bikin yarima .." Hammad yace "waye kuma wani yarima.." Anwar yace "ciwon son daya kamaka ya hanaka gane mutane ne..yarima dan sarki Ameer mana frnd Dinmu Dan sarki.." Hammad yayi tsuki yace "Ni ina ruwana da wani bikin ameer, kanin uwananeshi.." Anwar yace "kaai blood hammad da baka dubawa guy dinnanba tarefa mukayi karatu dashi a china..ka daure kaje pls.." Hammad yace "pls kana damuna da mgnr wani ameer..Ni ka barni da abinda ke damuna pls.." Anwar yace "tab..ammande baka dubawa Ameer ba..kullumfa seya kira num dinka a kashe kasan ameer nada bktrka a gun bikinnan gashi sunada events.." Hammad yace "uwarsa..." Anwar ya kame baki yace "sowie bashi yakar zomonba.." "Mrwsss..Pls tashi ka fitarmin a bedroom dina ..dallah kazo ka katsemin tunanin matatarh.." Mikewa Anwar yy yace " Ni kake kora my blood.." "Yeah kazo ka katsemin tunanin abincin ruhina..ka kawomin lbrin wani bnza..bnza kawai dakai." Anwar yace "nine bnza again...okay bkm ai karema yanada rana.." Hammad yace "nji nide fitarmin a bedroom dina.." Ficewa Anwar yy yna mita. Shi Kuma komawa yy ya kwanta yna jaraba.. Byn kwana hudu, da daddare daddy har bedroom dinsa yasameshi kwance, yna ganinshi ya tashi zaune. "Daddy Ina wuni.." Krsowa yy yazauna yace "Lafia lau hammadu..yaya karfin jikinka.." "Alhmadulillah.." "Masha allahu..Kuna waya da daddynka na abuja kuwa?.." Hammad yace "Yeah kullum seya kirani sau biyu sau uku ta wayar anwar.." Daddy yace "masha allahu..kasan nanda 3days bikin Ameer Dan gidan sarkin kano babban abokina.." hammad yace "okay.. " "Yaushe zaku tafi kaida anwar.." Hammad yace "Ina zamuje daddy." "Bikin mna danshima se kirana yakeyi..a kn yana nemn num dinka baya shiga..nasa ayi mka welcome back din sims dinka gobe za a kawo mka da phone tin da kai ka kasa siya..koda zuwa 10:am ne seku wuce.." Hammad yace "nifa daddy bazan iya zuwaba.." Daddy yace "why..hba my love ka daure kaje mna kaga zeji ddh inya gnka pls.." Nan daddy ya rufeshi da magiya bb yadda yaso hk ya amince zeje din amma ba a son ranshiba. Washe gari 7:pm aka kawo sims dinnashi da waya kirar iPhone, da karamar Tecno me kyau, ynasa sims dinsa Ameer ya kirashi kin dagawa yy, yayi tsuki. Anwar ne yazo ya shirya Masa kayansa a cikin bag yasa a car, sukayi wanka sukasha danyar madam gezner kalar ruwan kwai sunyi kyau harsun gaji da kyau. Su uku zasuyi tafiyar da Hammad da Anwar da Dan gidan govenor din kaduna state suhaim. Hammad yyma mommah sallahma tarinka jaraba wai meyasa zeyi tafia bb izininta, nande ya barta tnata bala'i, shi zuwa ynzu ya saba da matsifar mommah ko babu lefima fada takeyi ita hkn haka halinta yake. wata katuwar Ferrari suka shiga sabuwa dal fara sol me bakin glass, kirar motar ya kasheni, motar ta hadu harta gaji da haduwa. , hammad yashiga baya shida suhaim, Anwar yashiga gaba, sukayi adduarh dreva yaja motar sukabar gidan. Sukahau titin zuwa kano, duk bayan Yan mintoci se hammad ya motsa yy tsuki..suhaim ya gaji da tsuki yace "waikai ubanme ke damunkane ka damemu da tsuki tsuki..ko abunne mu saukeka a hotel a samo mka beb.." Anwar yy carab yace "Wlhy rufawa knka asiri kaja bakinka kyi shiru ...tunanin matarshi yakeyi.." Suhaim yace "au...yau bakayi bane.." Hammad ya gallara masa wata uwar harara yace "during uwar banyi bane..ka kiyayeni zan sauke mka haukana a knka.." Suhaim ya kyalkyaleda dariya.. Anwar yace "kasan Allah ka kiyayeshi suhaim a wiya yake.." Suhaim yace "to Allah ya baka haquri ayi hkri bani nakar zomonba, daga bni rataya...." hammad de rlzn yy a kn kujerar ya runtse ido yna Jin haushin zaman mota a rayuwarshi. "Wai meyasa bamubi fly ba.." Suhaim yace "haka dad dina yace wlhy damun hau fly kawai dayafi..Anwar yace nop" Anwar yace "nifa na tsani fly tin lokacin krtunmu a china shiyasa nace mubi car muna tafe muna hira.." Hammad yace "car ko whla..nifa harna gji mu tsaya gaskia a hotel inyi wanka in huta muci abinci.." Anwar yace "munfa kusa shiga kano..kaida ba wani cin abinci kkeyiba." Hammad ya daka tsalle yace se an tsaya, hk suka tsaya a wani katafaren hotel suka biya dubu dari uku, hammad yy wnka, su Kuma sukaci abinci suka sema dreva shima, hammad ma yadanci abincin, seda Suka huta, kna suka dau hanya, dayake suna gudu sannan bb cikar cunkoso Nan da nan suka iso kano ta dabo tumbin giwa, ga mata ga nera. Ammafa ba kmr katsinaba.😂 Duk kyn events din daza ayi niima tasiyama jannarht har ankai an dinka. A gidansu, yammatarh suke komi da komi bngare daya aka ware musu, suna bidirinsu, itade jannarht sede ta koma can gefe daya Dan batason hayaniya, amarya fatima tasha gyara, a nan gidan akayi mata gyaran,tayi kyau harta gji da kyau. 12:11pm xaune suke a falo sunyi baje baje kowa na hidimar gabansa ga amarya se wal wal takeyi. Niima ta kalli jannarht tace "Tashi muje mu amso kyn daza musa gobe pls na dinner.." Cewar niima. Fatima tace "telor din ya gama dinkin.." Niima tace "ya gama tin jia.." Jannarht tace "da tsakar ranar Nan..ki roqeshi ya kawo mna pls" "Tab..mudeje mu amsa.."cewar niima fatima tace, "Dan Allah tashi kuje anty bikinnanfa nakune.." qawayensuka kwasheda daria. Dmn hijjb dinta na kusada ita sawa tayi, ta miqe "tashi muje.." Mikewa niima tayi. Fatima tace "anty jannarht waike matar limance.." Niima tace "hk take da ustaxanci.." Jannarht tace "naji din.." Aisha qawar fatima tace "nima Zan rakaku seku ajiyeni a shagon saloon.." Jannarht tace "okay tashi muje.." Su uku suka fito niima ta bawa aisha car key din tace" Dan Allah kiyi driving sister Aisha.." Amsa Aisha tayi tace "nida Zan sauka saloon.." Niima tace "muma zamuje niza ayimin kitsone.." Aisha tace "okay..." Suka shiga aisha taja motar suka fice a gidan. Zoo road suka nufa suka amso dinkin kna suka dawo na'ibawa Dan a can shagon saloon din yake. Dai dai sunzo karya kwana car din ta kwacewa aisha ta gogi wata katuwar motar.. " Innalillahi.." niima tace. Dan itace a gaba. Saura kiris dasunja musu hadari. Anwar ne ya fara matsifa. Hammad de ynaji yy bnza dasu, sema ya kra lafewa a kn kujera. packing Drevan motar yayi ya fito ya fara matsifa kn an gogar masa car.. Dole Aisha tayi packing. Niima tace "mu fita mu bashi hkri dole yy matsifa motarfa me tsadace Dan babuma me ita a nigeria.." Aisha tace "dreva nefa dagani bama masu car din bne.." Niima tace "ai dagani akwai masu car din a ciki dukda akwai black teented a glass din.." Jannarht tace "ku fita ku basu hkri.. Niima tace "harkema sekin fita gaskia.." "In fita Ina.." cewar jannarht. "Waje.."cewar ni'ima. "Ba inda zanje kude ku fita kubasu hkri.." cewar jannarht. Zuwa lokacin dreva din ya iso bakin motarsu ynata matsifa yna kwankwasa musu glass. Fitowa sukayi su biyu a tare. Khasimu dreva yace "wani irin banzan tukine kukeyi haka zaku bugar mna motar gashi yau aka fara hawan motar wannan aini kuka jama matsifa danma motar ta alhaji hammad ne ai dana shiga uku data anwar ce..gaskia sekun biyamu.." Niima tace "Dan Allah kayi haquri..ba ason ranmu bane hknya kasance.." Nan ya daka tsalle yace "Wlhy ba wani mgnr HAQURI sekun biyamu gaskia.." Aisha tace "Dan Allah kyi hkri nice najw Wlhy bnsanibne car dinne ta kufcemin..." Nan dreva ya kara daka tsalle yahau matsifa Allah yaso layin bna jamma'arh bne daya tara musu mutane.." Anwar ya fito suhaim ma ya fito, Anwar de se kallon niima yakeyi danshi ta burgeshi, shi kuma suhaim Aisha ce tayi masa. Krsowa sukayi, drevan yace "yawwa alhaji ga wadanda suka gogar mna motar dinnan,,kalli yadda sukayi mna asara sun fasa mna glub din motar gashi sun koge gaban motar.." tin fitowarsu suka zubo musu Ido yaran sunji hutu Kai dagani kasan yayan manyan mutane ne. Aisha tace "Dan Allah kiyi hkri pls Wlhy nice nyi barnar..kuyi hkri.." Niima tace "in kunce a biya ..ynzu ku kira masu gyaranku semu biya kawai bkm.." Anwar yace "hbde no..ai tsautsayine bkm..'' Nan sukayi setting komi, Anwar ya amshi num din niima, suhaim ya amsa num din aisha... Jannarht da tin fitarsu ta kwanta abinta tana jirnsu.. Hammad yada gaji dajirnsu fitowa yy ykraso a yngance. Ai yna fitowa su niima da Aisha suka zubo masa ido, "wow.. handsome.." Aisha ta fada a zuciyarta, ashe karyar kyau su suhaim da Anwar ashe basuma da kyaun, Dan hammad ya fisu kyau. Nan da Nan ya shiga zuciyar Aisha Dan ita shine irin mijin datake mafarkin samu. Ko kallonsu niima da Aisha beyiba yace " Kai khasimu zu muje ka kaini ..daga baya kadawo ka daukesu.." yna fadar hkn yabar gun. "Tou ranka ya Dade.." cewar dreva a guje ya bishi... Anwar yace "kaji dan iska.." yy musu sallahma yabi byn hammad, Dai dai jannarht ta bude murfin motar ta fito. Ido suhaim ya bita dashi Dan shine be wuceba ynayi musu sallahma ne, bkrmin burgeshi tayiba. Dai dai hammad ya shiga car kenan. Ta fito hk anwarma ya shige car suna jiran suhaim. Tin fitowarta taji kamshin turaren hammad wani irin sanyi taji a zuciyarta. "Dallah kuzo mu tafi.." cewar jannarht. Niima tace "in muka qifa ..Mara mutumci se ynzu zaki fito da duka ne ai damuncishi,duk kina cikin car,.." Tsuki tayi ta Koma cikin car din tana matsifa... Dai dai hammad ya waigo ya kalli inda suke, yna matsifar su tafi subar suhaim ..Nan yaga komawarta Amma bega face dintaba hk kawai yji gbnshi ya fadi...seyaga kmr jannarht, "meze kawota Nan.." shine abinda zuciyrshi ta fada masa. .. Suhaim yace "wannan ya sunanta.." Aisha tace "anty jannarht.." "Nice name ku gaidata..semunyi waya..." Kna ya juya ya nufa car dinsu ya shiga, dreva yaja motar sukabar gun har lokacin hammad na kallon car dinnasu har suka bace a gun... Shiga car dinsu suma sukayi Aisha tayima car din key sukabar gurin. Niima tace " ke jannarht kallo ya wuceki Kinga wasu guys masu zafi.." Aisha tace "musammanma dayan .." Niima tace "Wanda ya fito last ko.." "Eh Wlhy very handsome..guy din kmr irin mazan aljannarh dinnan da ake kwatanta mnasu..bkrmin burgeni yyba gashida natsuwa.." cewar aisha Niima tace "hmm kede Bari..amma ynada girman kai.." Aisha tace "se naga yafi burgeni wlhy...dmn shine yace yna sona danni shi nkesoma.." Niima tace "da kuma baki gnshi bafa.." Aisha tace "suhaim...Amma Dana gnshi ya saceni gaba daya wlhy..guy din yayi .." Niima tace "danfa haduwa ya hadu harya gaji da haduwa.." Jannarht tayi tsuki tace "kin shiga uku.. mayun maza kawai..kun damemu da mgnr wasu can..basumasan kunayiba.." Aisha tace "dande baki gnshi bne Anty jannarht..Wlhy ya hadu gashi da pink lips ga dimple's..'yna mgna suna lotsawa..wayyo ya haduh ."' Niima tace "baride Wlhy ya hadu. " Da Aisha tacee dimple's seda jannarht ta tuna da hubbynta black dinta. tabe bki jannarht tayi cikeda kosawa tace "kunyi asara..." Suka kwasheda dariya. A hk suka isa, saloon din dukkaninsu sukayi kitso jannarht taki yarda dole sede saloon akayi mata aka gyare mata knta kna suka nufo gida. Suhaim yace "guys kunga wata beb me shegen zafi kuwa.." Anwar yace "a ina.." Suhaim yace "byn ka taho.. ta fito a car dinnan kai ka ganta kuwa ...hmmm kmr indian girl ta hadu iya haquwa.." Anwar yace "ai dukkaninsu sun hadu.." Suhaim yace "Kai..nawan ba kmr dayarba..nifa dabadan kada ace bnda kunyaba da nace inasonta.." Hammad yayi tsuki yace "kiri Kiri kunzama kmr wasu akuyoyi daga fitarku harkunyi yammatarh kmr wasu yan iska.." Suka kwasheda daria suhaim yace, "kasan Allah hammad dayarnan kun bala'in dacewa naso ka gnta ku daidaita.,,yaseen zubinkace.." Hammad ya dura masa ashariya, "mu daidaita a gidanku..aini bb macen data dace dani fiyeda iyalina.." Anwar yace "shege nawan.." Suhaim yacee "Wlhy ko kaffara baxanyiba wannan tafi matar taka kyau dukda bn taba ganintaba.." Anwar yy sauri yace "maza kayi istigfari..Dan anty tafita kyau sau zillons.." Hammad yy tsuki yace"inka cigaba da mgnr nan Zan durawa maka ashariya.." Suhaim yace "na nawa kuma.."da hk suka isa hotel dansunce a hotel zasu sauka, wani katon hotel suka kma irin na manyan kusoshi. Kowa da room dinshi. Seda sukayi wanka suka huta zuwa 8:pm Ameer ya iso suka dunguma gidan sarauta suka kai gaisuwa ga sarki. Kna suka dawo hotel din nan hira ta kacame suda Ameer shide hammad Ido yake binsu dashi. Rnr Ameer Nan ya kwana duk suna dakin hammad a zaune suka kwana suna hira. shikam hammad guduwa yy dakin suhaim Nan ya kwana yna tunanin anty jannarht dinsa. Aisha kuwa kwana tayi tana tunanin hammad. Suhaim ya kirata sunyi waya. Anwar ma ya kira niima. Se lokacinne niima ke bawa jannarht l a barin tayi sabon kamu fa,, jannarht tace allah yasa alkhairi, niima tace ameen. [10/30, 3:50 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..67, Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. *may you have all the joy your heart can hold, all the smiles a day can bring, all the blessings a life can unfold, may you have Allah's bless in everything. Wishing you a Happy birthday my sweet anty fah🥂🎂* Washe gari shine rnd dinner. Wani irin katafaren holl suka kama na gani a fara irinna mnyan mutane. Tin 7:pm ana fara taruwa yynda mmyan cars keta packing babu kananun motoci se manya na gani a fada, kowa ka gnshi a gunnan tou wani babbbane a nigeria ko kuma babban Dan kasuwa, mnyan laces se kara kaina sukeyi a jikin classic ladys. "Oh..wow..!! Komifa yy acan acan. Tin 7:pm aka farawa amarya make-up har 8:pm anata kasheta da ado na gani a fada. Niima da anty jannarht Kam suna falo da wasu frnds din amarya yyinda amarya ke bedroom anayi mata makeup. Niima ta kalli anty jannarht kmr me tunani ta kurawa guri daya ido tace, "sis waike yaushe xakiyi wankane nifa nyi wanka kawai make-up znyi insa kaya.." "Nifa bazanjeba.." cewar jannarht. Zaro ido niima tayi tace "habade..Wlhy wasa kikeyi..yama za ayi kiyi mna haka..nifa daga nan ba gida zamu dawoba gidan sister din amarya zamuje mu kwana gobema byn am daura aure akwai event din daza ayi kafin a dauki amarya.." Jannarht tace "na tambayekine..nifa bazanjeba.." Niima tace "plx karkiyi min hk mana bayan mun gama ajiye mgna zakije.. ynzu kuma kice bazakijeba Dan Allah ki temaka.." Jannarht tace "nifa bazanjeba..nasan maza zasuyi yawa haka kawai ayita kallonka.." Niima tace "ai kallo baci bane sister jannarht..Dan Allah tashi kije kiyi wanka a dayan bedroom dincan wadda tayima amarya make-up ita zatayi mna muma.." "Nacefa bazanjeba.." Niima ranta ya baci ta mike tabar falon, jannarht ta bita da ido. Anwar yy wanka ya shirya cikin madam hajiya gezner, a kalla kudinta ze iya wuce, 4. Million Dan daddyn abujane yasiya musu shida hammadu, kalarta kalar brown golding color irin me haskennan, suhaim ma ya shirya cikin tashi danyar gezner din itama tanada matukar tsada, kalarsu daya danasu hammad amma Amma sede najikim Anwar zefi na jikin suhaim tsada. Ko wannemsu ya kafa hula zanna bukat suka wani karkaceta ta zauna daram kmr a knsu aka dasata. Wayyo guys Ina baku labari wanka ya zauna iya zama...wannan shine radau yayan manyan mutane sun hadu iya haduwa. Hammad de na kwance dagashi se singlet da boxes, yna kallonsu sunq shiri shi knshi sunyi masa kyau. Suhaim ya kalleshi yace "uban Yan soyayya bazaka shirya bane.." "Zuwa ina.." hammad ya tambayi suhaim Suhaim yayi masa dakuwa yace "ur papa.." Anwar dake feshi jikinshi da perfume yace, "kadan ka gani inde hammad ne.." Suhaim yace "Kai kafamin karamin Dan balaja'u..wai tambaya yakeyi zuwa ina..kai hammad kna goge mna hadda.." Anwar yace "ai nagaya mka Dan iskane..haka yakeyi duk yabi ya sukurkuce a kn mace shi karamin Dan iska.." Suhaim yace "wai meyasa ma mukazo dashine da an barshi gun matar tashi.." "Dallah wawa angaya mka inda iyalina na Nan zan biyokune.." cewar Hammad. Suhaim yace "yanzu ubanwa yace ka biyomu .." Anwar yace "a huce hknan ..kasanfa shi hammad ynzu ba a hayyacinsa yakeba ynada cutar mantau..malam tashi ka shirya zamuje dinner dinne ynzu 8:30pm ne zuwa 9:pm ango ze isa tare zamuje.." "Mtwssssss...durun uwane ne ba dinner ba..ku tafi Ni bani zuwa.."cewar Hammad. Suhaim yace "kaga Dan iska ko.." yy mgnr yna kallon anwar Anwar yace "gyaleshi Dan iskam..dan Allah bar wasannan ka tashi ka shirya muje.." Gyara gwanciyarshi yy yadda kasan badashi suke mgnaba. Suhaim tini yazo wuya yace "kaga Dan isknnan ko ..Ashe har ynzu be Dena halinnashiba na isknci...Ni ai nasha ya shiryu tinda yy aure.." Anwar yace "tab sema abinda ya qaru..Amma inka gnshi a gun iyalinnshi ka rantse da Allah bashi bne meyi mna iskncinnan.." Suhaim yayi tsuki yace "ka tashi ka shirya mna Dan iska.." Hammad yace "ba Dan iskaba Kan fanka ne.... yaseens kuka cigaba da damuwata dukse na miqe nayi yaga yaga da madam din dake jikinku.." Anwar ya kalli suhaim yace "kaji ko.." Suhaim yy tsuki..dai dai wayar anwar tayi ringing dubawa yy yga ameer ne dagawa yy yasa a hands free. "shegen kaya..zuwa gobe fa zakaja kaya.." cewar anwar Ameer yace "insha allahu zuwa gobe zan uban abunnan.." Anwar ya kyalkyale da dariya.. suhaim yace "shegen nawa..nasan ka kaga gobennan tazo.." Ameeer yace "kai...maza kayi istigfari..si dole in qosa gobennan tayi ai ba a wasa da wadannan kayan masu darajane.." Suka kyalkyale da dariya.... "Tou yane..kun shirya ko.." cewar Ameer Suhaim yace "mun shirya tsaf ma kuwa.." "Ina hammad.." Ameer ya tambaya. Anwar yace "gashi a kwance.." "Kwance kuma kmrya..lafia de ko.."cewar ameer Suhaim yace, "kasanshi da mulki kmr mace ..wai bazejeba..." "Kutmar du madu...bazezoba kmrya..fahimtar dani bana gane yaren.." cewar Ameer. Anwar yace "gashinan munata fama ya tashi ya shirya wai bazezoba Dan iskan.." Ameer yace "Ina yake a bashi wayar pls.." Mika masa wayar Anwar yy ya amsa kmr byaso. Yace "Hy.." Ameer yace "haba nawan ...haba mugun kaya..haba me firgita taron yammatarh ..haba hammadu Angon...yama aunanta.." Anwar yy carab yace "jannarht.." Ameer yace "yauwa..haba angon jannarht na jannarht da jannarht bada knka a sare kaje gida kace ya fadi,.. haka zakayimin..pls na roqeka kazo mna in bb kai ai babu taro uban dakin kyawawan..so nakeyi ka rufamin gurinnan da speak.." Girgiza Kai hammad yy yace "dallah Ni ka isheni.." Ameer yayi daria yace "sorry sir..miskili dariyarka da ciwo xamanka yafi zaman dawisu kyau nawan..na jannarht da jannarht..ubangiji ya kawo yan biyu.." Wani irin kayataccen murmushi hammad ya saki yace "wannan adduarh dole a baka tukuici nawan..me kakeso a matsayin tukuicin.." Ameer yayi sauri yace godia nake yarima..Dan yau kaine yarimah..tukuicina ka temaka kazo Dan allah.." Hammad yace "angama..." Yna fadar hkn ya mike tsaye,da karfinsa, ya shige Toilet. su anwar suka kwashe da dariya, Ameer dake jinsu yace "shegu kawai..rashin zuwanshi ai Bala"ine.." Anwar yace "babba ma kuwa.." Ameer yace "kwara a ganshi q gurin koda baze bamu zafafan speak ba.." Suhaim yace "ammafa nawan ka iya kirari.. tab yau angon jannarht yasha kirari...nina danyimin inji pls.." Ameer yayi tsuki yace "kai a ubanwa shege me neman matan tsiya..karka sake kayi mna yaudara a garin kanon nan.." Daria suka kwashe dashi..shima Ameer Dariyar yy ya katse wayr danya krsa kimtsawa. Be wani jimaba ya fito kugunshi damre da towel da qarami a hannunshi yna goge sumar knshi. Suhaim ya kalleshi yace "miskili na jannarht.." Hammad yace "ya kake fadi a zaune.." Nanma suka kwasheda dariya. Shiryawa yy cikin nashi kayan irinna anwar, ya gyare zumar knshi ya damra agogon dafaffen diamond a tsintsiyar hannunshi ya kafa hular zanna bukar.... hasbunallahi wani'imal wakeel...wayyo madarar kyau ashe su Anwar da suhaim karyar kyau sukeyi ga inda kyau yy aure ya tare Nan a jikin hammad, I mean ya hadu iya haduwa haduwa knta inta gnshi seta durkusa masa, tacee sannu ubann dakina...😛 namijin duniya kenan me firgita hanjin maxaje. Kn kace kwabo dakin ya dume da kamshi perfume dinshi. Ya dauki takalminshi black ya saka...habawa abun se wanda yagani. "Kai nawan ka kashe wankafa.." suhaim yace yyin daya zubowa hammad din ido. Anwar yace "wannan in gasane ai tini ka cinyemu tin a gida.." Suka kyalkyale da dariya. Ameer ya kara kirnsu yaje ya yaji shirune sukace gadunan zuwa. dmn Anwar yasan gurin, Dan hk shi yy driving car din sukabar harabar hotel din. Niima na shiga bedroom din amarya tace "Ina anty jannarht.." Krsawa tyi tazauna tace "ai tace bazatajeba.." Fatima tace "haba de.." Niima tace "ai ki barta wai bazatajeba.." Kwace fuskarta tayi tace sorry Ina zuwa.." ta fice a dakin falon ta nufo Nan ta sameta kwance a kn kujerar. Krsowa tyi tace "kikace bazakijeba.." Se taji nauyin cewa eh ..tace "inji waye.." "Baki fada bane.." cewar ni'ima data karaso gurin. Harara ta ballara mata tace "zanje mna.." Fatima tace "ynzu nji batu..pls tashi ki shirya.." Mikewa tayi ta nufa bedroom danyin wanka ba hkn taxoba harga allah bataso zuwaba, Amma bazata iyawa gyawa fatima hknba. bathroom ta fada danyin wanka. Shiryawa niima tayi cikin danyen lace din wanda shine na dinner bakine me adon flowers golding and sky blue...lacee din ya hadu a kallah kudinshi ze iya shafema dubu dari da hansin,. Dinkin riga da skeet ne ya amshi jikin niima. Jannarht na wanka niima ta shigo ta ajiye mata nata kayan da gyale golding color. komawa bedroom din tayi zuwa lokacin an gamama Fatima nata make-up din. Niima ta zauna aka farayi mata nata. Fitowa tayi daga wankan taga kyn da ni'ima ta ajiye mata, shafa tayi ta shirya cikin lace din nata doguwar rigace me bayyaba surar jiki. Wow kyn sun amshi jikinta kmr a jikinta aka dasasu, ya bayyana komi da komi na jikinta, hips dinta ya zauna radau dashi a cikin rigar komi da komide acan acan. Dakin ta nufo lokacin an gamama niima tayi kyau kmrba itaba. "Zauna ayi miki.." cewar fatima. "Dade an barshi kwalliyar tayi yawa.." cewar jannarht. Niima tace "ki zauna ayi miki Dan kadan.." Batason gaddama hk ta zauna aka farayi mata makeup din, niima tace "ayi mata sosai da sosai pls.." Jannarht tace "bnaso nida zansa hiijb.." Fatima tace "inkin isa in zama soyayyiya." Niima tace "ai jannarht batayiba.." Aisha dake gefe tace "kikasa hiijb anty jannarht kinci amanar kyaunnan da kikayi.." Jannarht tace "harda ke aisha.." "Eh pls kisa gyalenki knga yaune kadai dan Allah.." cewar Aisha. Fatima tace "ai bazama ta fara sa hijjb ba wasa takeyi.." Niima tace "hmm aka barta tsaf setasa hiijb jannarht cefa" Fatima tace "intasa hiijb aita cuceni.." Suka kwasheda dariya.. aka gama ma jannarht din makeup din bkrmin kyau tayiba duk makeup dinma yafi amsarta, fuskarnan ta bada shape me matukar kyau da tsaruwa dn lips dinta ya Kara tsut dashi. Ai Nan suka shikata da magiya babu yadda taso dole tasa Dan gyalen da ni'ima tase mata Amma ji takeyi kmr q tsirara take, aka kashe mata dauri gaban sumarta ya bayyana dmn Allah ya wadatata da suma a gaban goshi aka kara gyaresu yadda zasuyi kyau suka kara fitowa, Kai akwai matafa a duniya. Har gidan Ango yazo da amaryarsa mota daya suka, security nayi musu jiniya sukabar gidan, motocin yammatan amarya suka tashi. Jannarht da aisha da ni'ima da safiya a motar jannarht suka fice a gidan dmn safia tasan gun dinner din direct gun suka nufa. Na cikasa muku readmore dinku. Tnks mu hade gobe. [10/30, 3:50 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..68 Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. *Sabon book Dina me suna AUREN YIMA KAI..fans karku bari a baku labari, labarine me cikeda nishadantarwa da fadakarwa,and ilmantarwar.* Taro yayi taro, wanda yasamu halattar manyan mutane da yayansu, daga garuruwa daban daban. Amarya da ango suna shigowa fili taron ya fashe video man yazo ya fara aikinshi, hk camera man ma duk inda sukayi seya bisu ya kashe musu picture. Nan suka isa gun da aka tanada dan amarya da ango. M,c yazo ya fara nashi aikin. Hammad da Anwar da suhaim guri daya suka zauna, gabaki daya hammad ya tsani hayaniya, jefi jefe se yy tsuki. Hammad ne ya bude taro da adduarh cikin harshen turanci Kai dajin yadda yake turanci Kasan ya kware a fannin. Manyan mata suna ganinsa suka rude suka hau ihu daga masu wow..se masu wayyo Allah na kyau..wwanna wani guy ne..wasuma suman zaune sukayi. Su niima kuwa Sun kusan izowa kenan motarsu ta tsaya, sukayi sukayi motar Nan taki tashi. Niima tadau salati. "Munbani.. kunga tonon asirin da motar Nan tayi mna kou?" Tyi mgnr tana binsu da kallo. Jannarht tace "maybe Dan an jima ba a tayarda ita bane tinfa da mukazo daga kaduna.." Safiya tace "wai daman ta jima a ajiye..tab" Niima tace "eh wallahi..dmn seda jannarht tace kada a fita da ita nace dole se ita zamu hau gashinan ta watsa mana kasa a ido.." Safiya tace "tashin hnkli..ynzu qaqa za ayi.." Aisha tace "a kira bakanike mna yazo da sauri.." Niima tace "duk muna tsaye har a gyara, gashi anata jirnmu,.." Safiya tace "dagaji gyaran ba wani me yawa bane." Jannarht tace "ynzude a Kira bakaniken kawai.." Niima ta Ciro wayrta a jaka ta kirawo bakanikensu dmn gidansu yna kusa da inda suke yace gashinan zuwa..ba jimawa ya iso, duk suka firfito waje bnda jannarht, ita tana ciki. bakaniken ya fara aikinshi...sukam suna tsaye suna yar hira,. Seda baniken da knshi yace jannarht ta fito danya tada motar yaji.. sannan ne ta fito tana tsuki.. niima tace "sannu matar malam..kn fito dole ko.." Jannarht tace "knsan Allah jina nakeyi kmr a tsirara nake.." Safiya tace "toufarh...a hakan.. nida bnsa gyale bafa.." Jannarht ta kare mata kallo taga Rabin nonontama a waje yake. Tace, "tab..aini nan ji nkeyi kmr in koma in sako hijjb." Niima ta gallara mata harara tace "ki koma ki sako nikab, ba hijjb ba." Aisha tace "Dan Allah anty jannarht kibar shigarki haka kinyi kyau sosai wlhy kmr in saceki.." Jannarht tayi yar dariya kna tace "Aisha aini gyalen ne bnsaba dashiba..nifa inajin ko munje a car zaku barni gaskia bazan iya fita a hakaba.." Aisha tace "a car Kuma ..gaskia da baki duba mnaba.." Niima tace "Dan Allah aisha fita lamarinta .. jannarht setasa mka hawan jini wlhy.." Sofiya tace "ai yau ko tsirara kike sekin fito hk bazamu barki a car ba...mu Allah ya bamu haquri." Jannarht tace "haqurin me..kufa kukasa knku.." Niima tace "ai na yaune kawai da gobe..wata rna ko ance kayi baza kayiba." Safiya tace "wallahi kuwa.." Aisha tace "duk cikinmufa kinfi shigar arziki..abinda yasa zakiga kmr kina tsirara dankimfimu dirine shiyasa, zakigs chape dinki ya bayyana.." Safiya tace "aikuwa de..inda kece kikayi shigar da nayi ai yau a gun dinner dinnan baza a gane komiba..mazan mutane wasu se suma..Dan ba qaramin haqqi zaki daukaba.." Niima ta riqe haba tace "Wai...yau da anyi ta"adi a hakanma ai se abinda hali yayi.." Suka kwashe da dariya jannarht tace "Kai bakuda dama., " Safiya tace "nifa ina kamu ma yayana.." Niima tace "wa kike kamu.." safia tace "anty jannarht mna.." Niima tace "aiko seki saki..Dan wannan tayi nisa baza a iya kamowaba.." Safiya tace "ai bake naceba uwar azarbabi.." dai dai wata katuwar car tayi packing a gabansu, dukkaninsu seda suka kalli motar saboda tsabar kyaunta, fitowa yy handsome guy dashi ya hadu ba laifi sanye ykeda mnyan kaya. Krsowa inda suke yayi cikin takun isa irinna yayan manya. "Assalamualaikum alaykum.." yy musu sallamah, idonshi na kn jannarht. Amsawa sukayi. yji ddhn hkn. "Dafarko De Ni sunana saifudden ana kirana da deen," Safia tace "nice name.." Yayi smilin still idonshi na kn jannarht dako kallon inda yake batayiba. Yace "tnks sister..lafia kuka tsaya hk a kn titi.." Niima tace "Lafia lau..car dinmune ya samu problem..muna jira ne a gyara mna .." "Okay ayyah ..in bazaku damuba ina zakuje se in rage muku hanya.." Dai dai kira ya shigo wayar niima amaryarce ta kira dagawa tayi Nan take tmbyr lafia basu krsoba gashi taro ya fashe babu babbar kawar amarya..niima tace "Wlhy car dinmu tasamu problem.." Salati fatima ta dauka tace ku temakeni kuzo Dan allah ..ki kira gida a kawo muku wata car din.." Niima tace "kai..gida yy nisa..baride mugani insha allahu zamuzo .." ta katse wayar. Deen yace,"kmr ma guri daya zamuje...dinner din Dan sarkin kno.." Niima tace "eh muma nan zamuje.." "Okay tazo gidan sauki.. ku shiga mu qarasa kawai," Jannarht tace "aah mungode.." Jin muryarta yy ta dakar masa dodon kunne, "wow..dmn kina mgna me kyau..." cewar deen. "Nop kurmace..." Jannarht ta bashi amsa a takaice. Smiling yyy yace "am sorry..kinada kyau far..pls ya sunanki.." Jannarht ta dauke kai.. niima tace "ka barshi kawai mungode.." Daidai me gyaram car din yace "hajiya niima motarfa taki tashi nayi nayi.." A tare sukace innalillahi.. niima tace "yanzu babu wani dabara daza ayi ta tashi sulei.." Sulei yace "gaskia babu sena kaita gareji.." Deen yace "ku shiga mu qarasa mna hajiya pls karkuce A'arh Ni ba Dan yanka Kai bane,,.." Safiya tace "ai bamuce Kai Dan yankan kai bane..mu shiga kawai bamuda zabi." Ta krshe mgnr tana kallonsu, Niima ta kalli jannarht Dan itace zata bada problem dan tasan da wuya tashiga. "Jannarht muje.." niima ta tambayeta. "Kuje mna..Ni zan koma gida.." tace a takaice. Deen yace "kiyi hkri beauty ki temaka mushiga.." Kou kallon inda yakema batayiba.. Niima tace "Dan Allah zakie shiga muje?.." "Ku tafi mna nce zan koma gida," Safiya tace "ki koma gida kuma anty aida abu beyiba gaskia kefa babbar qawace..knga kuma anata jiranmu Dan Allah mutafi.." Aisha tace "pls anty jannarht muje Dan Allah.." Hk badan tasoba suga shiga motar shi kam Deen murna kmr zata kasheshi. Niimace tashiga gaba, jannarht a baya itadasu aisha da safia. Hammad Kam a Nan inda yake zaune matan dasuka kawo knsu gunshi sunfi dari, bakin ciki kmr ze kasheshi harseda ya zagesu sannan suka saurara masa, sukam su Anwar da suhaim se dariya sukeyi... "Mtwss hayamiyarnan ta isheni ,,da Yan iskn Yan matannan,,pls tashi muje ka mayar Dani hotel..." cewa Hammad daketa faman tsuki, yy mgnr yna kallon suhaim. Anwar yace "ba hotel ba dandi.." Hammad yace "dallah yimin shiru bakai naceba..suhaim nace.." Suhaim yace "sede kakan suhaim ba suhaim ba..ynzu inbnda bakada hnkli sekawai mu fice a matsayinmu na mnya baki.." Hammad ya yatsina fuska yace "bikin na ubankane.." Anwar ya kwashe da dariya yace "Inna ubanshine ai bazezoba saboda za ayiwa mom kishiya,da ynzu yna gida yna kuka.." Suhaim ma dariyar yy yace "bar Dan iska shege kawai.. ni bani car key in dauko mna pot musha abarmu mushaqata.." ya karashe mgnr yna kallon anwar danshine car key ke hannunshi. Hammad yace "a Nan zakashamin pot ka addabeni da hayaki..aiko kayi kadan.." Suhaim yace "karka takuramin gaskia..bttr ma ka tashi ka tafin.." "Pls ku maidani hotel nacefa am tired.." cewar Hammad. Anwar yace "ngde knada hannu..kai meye amfanin hannunka.." "Kasande ko inada lafia na tsani driving ballantana banda lafia..bazan iyaba dazan iya da tini na tafi wallahi .." yy mgnr yna marairaicewa. Suhaim yace "gaskia hammad bkayiba, billahillazi nide ba Dan iska bane dazan kaika hotel sannan in kra dawowa Kuma again..sede ko anwar..." Ykrshe mgnr yna juya akalarshi ga anwar. "Okay nine Dan iskan dazan kaishi kenan..aisede ya zauna a gama a watse..ynzude ai babbar qawar amarya ake jira dasunzo seta fashe shikenanfa.." Hammad ya kule yace "okay..bani car key.." mika masa Anwar yy yace "a gayas..inkaje kabawa dreva car din ya dawo mna dashi.." Hammad yace "dayake Ni Dan iskane.." Suhaim yace "Kaine babban Dan iska ma kuwa...." Mikewa hammad yayi dukya qosa yabar gun. suhaim ya biyoshi suka isa bakin car din ya bude ya daukko pot dinshi hammad ya shiga yyma car din key ya tayrda ita a hnkli a hnkli yake juya kan motar kmr byaso.. dai dai yazo fita car dinsu jannarht tasako kai dole ya koma da nashi car din dan me shigowar yasamu dmn shigowa,,, packing yy dmn dukta qosa saboda kallon da Deen ke binta dashi. a hnkli ta fara ziro lallausar kafafuwanta. sauranma suka fito.. Hk kawai hammad yabi yammatan da ido niimace kadai yasamu dmr ganin face dinta, Amma sauran sede bayansu ya gani, besan sanya yabi bayansu da idoba... shi kuma Deen ya gyara packing din motar ya fito ya bisu a baya yana karewa Bayan Jannarht kallo, a zuciya yace "Allah yy halittarh.." krsawa yy gaf da jannarht, se wani shishige mata yakeyi ita kuma tana kauce masa. Bynta Hammad yasamu dmr gani hk kawai yaji gabanshi yy mummunan faduwa, ya tsinci knshi dason ganin fuskarta danse yaga ta baya da ynayin tafiya taso tayi kama da Jannarht dinshi. "Meze kawo jannarht dinka Nan.. Kuma jannarht batasa gyale,sannan tna matar aure ai bazata yard namiji yyta manne mataba..." wata zuciya ta gaya masa hakan. Nan da Nan tunani tunani suka dabaibaye zuciyarshi..gyara packing din yy Dan yaji jikinshi yy sanyi bayajin ze iya driving dole se jikinshi ya koma normal. Suna shigowa gurin, kallo ya dawo kansu musammanma jannarht se wow wow wo kawai akeyi yadda kasan motar ambulance.😛 Karasawa sukayi suka zauna a kayataccen gurin da aka tanada dansu. Camera man kuwa Nan ya samu dmr aikinyi da video man, ai abun nema ya samu.. jannarht Kam duk jinta takeyi a takure kmr tana tsirara take jinta abinka da ba asaba ba. Shigowar tasu a kn idon anwar yaganesu niima, da aisha, bin jannarht yy da kallo, se yga kmr ita Amma yasan ba ita baceba Dan anty jannarht batasa gyale,.. "Amma kuwa kmr ta bace..." Anwar ya fadaea zuciyarshi. wayrshi ya dauko yayi dealing num din hammad danya shaida masa yaga wata me kma da jannarht. Hammad yna ganin call din tsuki yy ya danna masa busy, yana gani ya kara kira ya kashe wayar yace "ko ubanme zanyi masa oho.." yasaka wayar a silent, Yayi bending a kn seat din motar zuciyarshi fal tunanin matarsa,se yji tunanin ya dawo sabo dal a fagen zuciyarsa.."I miss you wife.." ya furta kmr zeyi kuka. Akace niima ta fita tayi jawabi a matsayinta na babbar qawar amarya..jikintane yadau rawa Dan ita bata iya Irin wannan zawabin cikin cinkoson mutane.nan ta fara rokon jannarht kmr zata kwanta mata kn ta ceceta ta fita a madadinta.. "a cikin dumin jamaarh nan.." jannarht ta tambayeta. "Eh Pls Dan Allah ki temakeni kmr yadda Allah ya temakeki kk fita pls,,ki fiddani kunya ..Wlhy ban itayawa,se jikina yadau rawa..ammake nasan zaki iya tinda you are a doctor kin saba jawabai, nikam bn saba ba,...." Dukse tabawa jannarht tausayi, a duniya babu abinda bazata iyayima niima ba saboda sun temakesu a lokacin dasuke bukatar temakon. "Dan Allah sister pls.." niima tace tana kamo hannunta. Safiya da Aisha ma suka tayata rokonta,dansun sam da ganinta akwai ilmi a cikin kanta. Dukda suma sunadashi amma ba kmr itaba. Jannarht tace "okay.." Nan niima taji dadih. "Thanks dear.." Jannarht tayi smiling tace "bkm..amma hk zan fita da dan gyalennan.." Niima tace "kinyi fine wlhy shigarki batayi komiba frnd.." "Inajin kunya..." Cewar jannarht. Nan sukaji m.c ya kara yage murya yna kirawo sunan babbar kawar amarya. Jannarht ce ta miqe jiki a sanyaye tafara takunta na qasaita kmr dawisu ta isa tsakiyar filin, duk inda tayi masu video da masu hotuns suna biyeda ita... tana futowa tsakiya filin kallo ya dawo gareta, shi knshi m.c seda ya girgiza da kyaunnata,mace kmr mtn aljannar... Suhaim ya taba Anwar yace "ka ganta ko...wallahi itace wadda nagani jiyannan da da bebs dinmu na jiya sukazo..yaka gnta kmr matan indiayawa yaseen ta hadu iya haduwa.." Anwar da yy mutuwar zaune yace "kai wannan kmr anty jannarht..." Cikeda rashin fahimta Suhaim yace "eh sunanta jannarht, ashe kasanta Allah yasa yar uwarkuce aini da adai dai wallahi.." Anwar Kam duk zuciyarshi ta tsinke ..."Kai wallahi kmr tayi yawa..." ya Ciro wayrshi yayi dealing num din hammad amma beyi picking ba... Cikin harshen turanci ta fara jawabi da coll voice dinta me rikita zuciyar me sauraro. Hammad tayarda car din yy yabar harabar gurin zuciyarshi fal tunani tunani. Muryarta ta daki dodon kunnen anwar kara gywale Ido yy tabbas babu makawa anty Jannarht ce, rufe idonshi yy ya bude ya kara tabbatrda ita dince tana mgna wushiryarta kasa da sama suna bayyana yyinda haqorinta na maka ke wani haske wal wal, yna haske gurin... Jiki na rawa Anwar ya mike ya fito daga cikin gurin ya tari napep yace a kaishi hotel din Dan yasan zuwa lokacin hammad ya isa hotel din. Be kaiga karasawaba ya juyo danya amsa key din room dinshi da gun anwar... Tinda ya shigo gurin yake jiyo murya kmr tata jikinshi har yna rawa yy packing car din ya fito ya kraso inda yake jiyo muryar tata,Amma me baya hangota mutane duk sunbi sun rufe gun,se video sukeyi mata danma akwai security, da wanima seya kaiga isa inda take. Gabaki daya ilahirin jikinshi rawa yakeyi yyinda bakinshi ke kakkarwa, yna ambato sunanta cikin zazzaqar muryarshi...runtse idonshi yy ya bude a zuciya yace "ya rabbih kasa ba mafarki nakeyiba Allah yasa itace...ya rabbih kasa qarshen whlatace.." Tutture mutane yashigayi danya samu ya dangano da inta take. Segashi tsundum a tsakiyar filin,...wayyooooo...ido ya zuba mata tabbas itace wadda yagani dazu kuma jannarht dinsace..."hasbunallahi wani'imal wakeel.." ya furta yna zubo mata ido kyawunta ya isa kyawunta na rudashi yna gigitashi,bkrmin kyau tayi masaba kmr ya sureta ya gudu... Itama shidin ta zubowa yyindata tsaya da mgnr datakeyi saboda tsabar firgici seda abun mgnr ya fadi a hannunta, ta zubo masa ido ji takeyi kmr a mafarki take ganin black dinta daf da ita... Nanfa kallo ya dawo knsu wanda ke zaune ya tashi tsaye Dan ganin meke faruwa, mc yazama dan kallo...su Aisha da ni'ima da safiya suka matso kusa kusa Dan ganin meke faruwa, ango da amaryama ba a barsu a bayaba. Da Alhaji suhaim. Kwallah ne suka shiga zirya a kn kuncinshi na murnar ganinta, Nan ya shiga qoqarin karasowa inda take security suka riqeshi ya kwashe ya karasa gabanta ya kamo hannunta, ya tsugunna a kn guiwowinsa, tabbas itace ba wataba. Dago idanuwanshi yy yasauke a knta still hawaye na zirya a kn kuncinsa. "Jannarht..." Ya furta hawaye na yawaita a kn kuncinsa. Nan masu video suka karu kowa se ciro wayarshi yakeyi yna musu video,camera man da video man Ma Nan suka kara kwazo gun aikinsu..shikam suhaim abun mamaki ya tsaya kallo dukya daburce kanshi ya kulle.. hakanya kasance a bangaren niima da qawayenta. Kamo hannayenta yy duka biyu hawaye na zirya a kn kuncinshi yace "Ina kika shiga my wife..kina barni da dumbin soyayyarki da kaunarki..dana mutu tabbas da sonkine yy ajalina...ina sonki fiyeda yadda uwa take son danta..Ina sonki fiyeda yadda nakeson kaina..ina sonki fiyeda yadda nakeson rayuwata...inasonki!..Inasonki!!,,..inasonkiiii!!...I can't live without you...Ina sonki flower..." Ya fasheda kuka me tsanani yyinda hawayen ke sauka a kn hannunta.... Runtse idanuwanta tayi tanajin bugun zuciyarta na qaruwa, yyinda hawayen shi dake dika a kn hannunta masu zafie,, zafinsu harga qahon zicciyarta..bude idanuwnta tayi tar a kn kyakyawar face dinshi, cikin lokaci kankani ta hango ramarshi Kiri kiri ta bayyana. zubawa kwayar idonshi,ido tayi..babu abinda take gani se tsabar tsantsar kaunarta da begenta...idanuwantane suka cika da kwallah ganin masoyinta na hawaye,, Kan kace kwabo hawayen sun fara sintiri a kn kuncinta unexpected... Rungune hannunyenta yy a kirjinshi,cikeda shaukin da bakina baze iya misaltashiba.. "Nasan kina sona..Pls kice kina sona..." Hammad yace still hawayen soyayya na zirya a kn kuncinshi. Itama hawayen takeyi bakinta ya gaza buduwa ballantana tayi mgna... Nan jikin kowa dake gun yadau sanyi, guri yadau tsit kmr anyi mutuwa, suna kallon zallar ainihin masoyan asali..... "wallahi na rantse da ubangijina ina sonki... I love you my love know because of who you are..inasonki..ina sonki..fiyeda yadda duk wani masoyi keson abinesonshi..ina sonki fiyeda yadda me rai yakeson ran dake jikinshi....you are my breath!..." Hammad ya fada yna kara fashewa da kuka hannunta rungume a kirjinshi, "Dan allah kice kina sona koda sau dayane..pls kice kna sona kada in mutu banji kin furtamin kalmar I love you ba...plssssssss.....kice kina sona, koda shine kalmar karshe dazanji a rayuwata, inhar nji kalmarnan daga bakinki zanyi mutu ina alfahari da kalmar a zuciyatarh....." Hawayene suka kara yawan sintiri a kn face dinta... "Pls say you love me...Dan Allah..pls my life.." Hammad ya fada yna kallon hawayen dake zirya a kn kuncinta, Ni ykeyi kmr ya lashesu.. "I love you black Dina..." ta furta muryarta cikin sanyi, me sanyaya zuciyar me sauraro. "Wow...." ya furta.Ai kmr ansashi a aljannarh murna kmr zata kasheshi yau anty ta furta masa kalmar love , wayyo dadih ina zesa knshi..amma ya rasa dan murna....mikewa yy yakai mata wani Irin wawan runguma,,, tsam ya rungumeta a jikinshi yna hawaye yace "tnks..tnks... Tnks for everything my flower..I love you more and more and moreeehhhh..inasonki fiyeda kowa a duniyarnan..inasonki my breath..." hammad ya furta, cikeda shauki. Nan guri yadau tafi wasu suka fashe da kuka tsabar tausayawa masoya biyu nan dan dagani bkramin son junansu sukeyiba. ,,wasu kuma tsabar shaukin soyayya kawai yasasu kuka. Cikin masu kukan harda niima.... zuwa lokacin Anwar ya dawo ya tarar da abinda ke faruwa shikanshi fashewa yy da kuka me tsanani, Kai kace mutuwa akayi masa..nanko tsabar farin cikine, da taya abokinshi murnar yau yasamu soyayyar anty jannarht completely."INNALLAHA MA'ASSABEEREEN..." shine abinda anwar ya furta a fili still hawaye na zirya a kumatunsa. Suhaim Kam knshi ya kulle... 🤔 Yna rungume da ita hawaye na zirya a kuncinsa suna sauka a kn kafadarta,, itama hkn ta kasance tana hawayen yyinda suke sauka a kn faffadan kirjinshi... Tsunkuyowa yy ya fara lashe hawayennata da harshenshi. Habawa nan gurin ya kara kacamewa da tafi, wasu suka hau kuka, wasu harda zama tsabar shaukin ganin JANNARHT DA HAMMAD masoyan asali kenan.... 2days bamuda light charjin jen saurin fita. Sorry da kadan😔 [10/30, 3:50 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..69 Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. *Sabon book Dina me suna AUREN YIMA KAI..fans karku bari a baku labari, labarine me cikeda nishadantarwa da fadakarwa,and ilmantarwar.* *This page is Dedicated for you mommy little, tnks for everything.* Rungume yakeda ita kmr za a kwace masa ita..seda sukaji kafafuwansu na qoqarin gaza daukarsu saboda chanjin ynayi dasukaji a jikinsu na shaukin love.. be jira wata wataba ya sunkuyo ya dauketa daf..cikeda kunya ta kwantarda kanta a kirjinshi. ...nanma gurin ya kacame da tafi,wasu harda ihu. Direct ya nufa packing space da ita dmn car din a bude take , jawo murfin motar yy ta gaba yasata kna ya zagaya driver seat yazauna. Ya zubo mata ido, itama shidin take kallo,,,seda yayi 30mnt yna kallonta cikeda shaukin soyayya yace "inasonki Antynarh..meyasa kika gujemin.." Dauke idonta tayi daga kwayar idonshi saboda tanayi mata kwarjini. tace, "nibn guje mkaba.." "To me kikayi inba gudunaba,,kinsan irin tsinuwar da Allah yy miki kin fita daga gidan mijinki batareda izininsaba, harma kika tsallake kikazo kano saboda daukarma kai zunubi,,da ynzu na mutu garin nemanki..." Nan ya bata labarin halin daya shiga ssboda rashinta. Tausayinsane ya ratsa dukkanin gafatanin filin zuciyarta, da jinin jikinka., Nan itama ta bashi labarin duk abinda ya faru daga barinta kaduna zuwa kano Amma bata sanar dashi dasa hannun mama rabi ba tadece batasan dalilin dayasa Ummih tayi hknba.... Numfasawa yy tabbas dukda bata gya masaba. yasan dasa hannun mama rabi dakuma hadin bakin mommah. Nan ya shiga kare ma jikinta kallo, Komi nashi sun kara cikowa kmrma babu abinda ya dameta har wani fresh ma tayi. "Bby kinyi fresh dake babu abinda ke damunki ko? sekika barni da dumbin tunaninki da kewarki ko..kullum bna bacci...pls ya nono na suke.." "Kai kam baka chanza hali..." Ta fada cikin zolaya. Murmushi yy kawai yana ciza lips haryaji tausayinta yau dinga...🙆🏼‍♀️ "Wayace ki fito haka tsirara tsirara...kuma kina gani maza nata kallonki harda masuyi miki video da masu miki picture ko..wato dakikazo kanon sekika daura damarar sabuwar rayuwa ko Harkina fitowa haka saboda rashin kishin kai dana aurena dake kanki.." HAMMAD ya fada cikeda kishi yana kare mata kallo ynjin bakin cikin yadda yazo yasamu maza nayi mata video a dazu. "Black Ni kake cewa rashin kishin Kai...ni antynka.." "Har yanzu bakibar rainaniba kou..ba laifinki bne.." Dai dai niimace tayi Knocking.. jannarht ta dago taga niimace. Hammad yace "wacece.." "Frnd dinace wadda muka sauka a gidansu.." "Okay.." yace hadi da zooming glass din dmn na side dinshine tayi Knocking."sannu niima.." hammad yace idonshi na knta. "Yauwa sir ..harka kame sunana..." Murmushi yy yace "ai dolene.." Itama murmushi tayi tace "sorry na katse muku jin dadih, nifa bngane bane shiyasa nabiyoku..kasan yan rufa ido sunyi yawa.. musammanma masu satar kyawawan mata." Hammad yy yar dariya yace "Kice kin tsorata,,,aikuwa ni barawone amma na matata.." Dariya dukkaninsu sukayi. "Ashe kaine hammad din.." Hammad yace "nine yakikayi kika gane.." Niima tace "da salon soyayyarka...adeyima frnd dina a hnkli kada a zautarda ita." Dai dai su aisha suka biyota itada safiya., aisha na zuwa ta zubowa hammad ido harga Allah ta mutu a knsa. Jannarht ta ankara da hkn amma ta basar. "Ai itace ta zautar dani..se ynzu nasamu nutsuwa..Amma daban gntaba ni mahaukacine tuburan. " Dariya suka, musammanma niima, tna mamakin yadda yasake mata suna hira kmr ya santa. Ko ince kmr bashi bane me mugun girman kannan. Hammad yacigaba da mgna. "tabani lbrinki nagode dakika kulamin da iyalina kinada babban tukuici...lefinki dayane.." Niima tace "toufarh..na menene.." "Dakike barinta da aurena tana yawo da gyale.." Niima tace "ayyah Wlhy bata taba sawaba se yau..yaudinma mune muka takura mata bkramin fama mukayiba kafinma tasa gyalen..." "Tou kicemin a zunubin dake za a raba.." Niima tayi dariya tace "baza ayi hkba ranka ya dade... tuba mukeyi." Murmushi hammad yy yace "tou anyafe muku.." "Godia muke sir..Allah ya kara dankon soyayya da zaman lafiya." "Ameen ya rabbil izzati..."hammad ya amsa cikin Jin dadin adduarh tata garesu. Sallahma niima tayi musu ta juya ta koma filin taron tana tafe qawayennata na biyeda ita, aisha na juyowa tana kara kallon hammad harga Allah tanasonshi. "Nima Zan koma pls.." jannarht ta fada tna qoqarin bude murfin motar. "Zaki koma ina.." hammad ya tambayeta fuska a daure. "Inda ka ganni mna.." ta fada cikin tsiwa. "Inyee! Dan dana ganki ban bata miki rai bane shiyasa har kike marmarin komawa...ba inda zakije.." yafada ynayima car din key. "Haba hammad.." tayi mgnr a shagwabe. Bkrmin burgeshi tayiba ya kwaikwayeta yace "haba jannarht.." "Babu antyn..." Dariya yy yace "my wife kenan uwarson girma..." Yayi mgnr ynakai hannu kan nononta yadan matsa... Nan da Nan taji jikinta ya amsa tace "washhhh..." Kara matsa dayan yy jikinshi duk yy week inyaga nononta ji ykeyi kmr ze zare. "Ssshhh...pls dena" ta fada tana dan ture hannunshi yyinda nutsuwarta ke neman gushewa. Ajiyar zuciya ya sauke ynajin burarshi na miqewa a hnkli. "Anty I miss..buratama tayi kewarki pls zaki bani.." "Mezan baka.." ta tambayeshi, ita knta cike takeda kewarshi. "Gindina pls..inci inji pls..Wlhy nyi missn kada in fada mummunan hali dan Allah.." yayi mgnr yna marairaicewa. Zaro Ido tayi tac "Wlhy bnshiryaba.." "Baki shiryaba kmrya...nadesan bakya period Dan ina lissafi ki gayamin wani irin shirine zakiyi kuma.." yy kicin kicin da fuska. "Sowie.." ta fada cikin sanyin murya. ynzu muje ne pls.." "Riqe sowienki bnaso..." Smiling tayi tace "black dina.." Shima murmushin yy dukse yji bacin rnshi ya gushe yace "I love you my beautiful wife.." Murmushi tayi yyinda wushiryarta ta bayyana.. "Muje pls.." Ya tmbayeta. Zaro Ido jannarht tayi tace "Wai muje ina?.." "wani guri pls muyi bacci..only bacci zamuyi.." "Aah Dan Allah kada muyi haka dakai,,,ummihfa bata saniba..ka bari gobe." Cikedajin haushi yace "Ummih batasan meba.." shiru jannarht tayi dantaga alamar fushi a tare dashi.. "ni waye a gunki?" Ya tambayeta cikin isa. "Qanina..." Murmushin takaici yy yna ciza lefenshi na qasa yace "Ba lefinki bne..." Yna fadar hkn yyma motar key. A kideme tace "ina zaka kaini..dan Allah hammad ka bari pls..ka bari in fita seka tafi kai kadai." Bnza da ita yy idonshi na kn nononta dasuka tasa ta samam rigarta suna tsokale masa ido, wani Irin yawu ya hadiye batare dayace mata komiba yna qoqarin juya motar. "Hammad tsaya in fita seka tafi kai kadai dan Allah.." Ai kmrta tunzurashi ya figi motar suka fice a gurin. Fashewa tayi da kuka. "Haba hammad Ni ka tsaya..bnfa gayawa niimaba Dan Allah ka tsaya.." tna fada tana kuka. Packing yy a bakin hnya Dan baze jure kukannataba. "Babynar Yi shiru pls...nasan kina tsorone bazanyi miki komiba haba aikinsanni bazanyi miki komiba..kidena kukan pls kukanki ze fasamin qalbina.." Tsagaitawa tayi danjin yace ba inda zekaita tace "mu koma pls.." Marairaicewa yy yace "haba my love..ki Bari muje mu dawo.." "Ina zamuje.." tyi mgnr tana share kwallar idonta. "Zan daukko abunane semu dawo.." "Bazamu dadeba ko.." ta tmbayeshi. "A..ynzufa zamu dawo.." ya bata amsa. Se ynzu taji zuciyarta ta natsu tace "okay.." tyi bending a seat din. Kirjinta yabi da kallo,. Tayarda motar yy sukahau titin. Satar kallonta yy yasaki wani kayataccen murmushi. "Why are you smiling.." jannarht ta tambayeshi. "Bakomi.." "Haka kawai kke smiling sekace kaga wawan zama.." Hammad yace "kika sani ko wawan zaman nagani...knci abinci.." "bnajin yunwa.." "Okay ... alhmadulillah.." Kallonshi tayi hk kawai taji jikinta be bata dashiba... Hk suka isa hotel din, packing yayi.. daga idon dazatayi kawai taga sunan hotel din a sama. Hnklintane ya tashi tace "hotel kuma hammad...mezamuyi a hotel." Cikin lalama yace "abunda zan dauka ai yna ciki..knsan Nan muka sauka damukaxo..muje ki rakani in dauka." Ajiyar zuciya tayi tace "jeka dauko Ina jirnka a nan.." "Aah ki rakani Dan Allah.." Badan tasoba.., ya fito ya bude mata ta fito hannunshi cikin nata suka shiga cikin hotel din. Yayiwa dakin key suka shiga, dakin tabi da kallo ko ina tsaf tsaf, dakin ya hadu kmr kou gidanka se Haka.. "Xauna mna.." Krsawa tayi ta zauna gefen bed din, yayima dakin key. Tana kallonshi, ya ajiye car key din hannunshi, da phones dinshi a side drower din gado, cire rigar jikinshi yy ya ajiyeta a gefe,, "cire riga kuma...pls karka bata time kadauka mna mu tafi.." "Inaso inyi wankane pls yi hkri anty..inyi pls?" ya marairaice. "Okay kayi sauri Dan Allah.." "Okay mAh.." ya cire wandonshi yashiga bathroom din dagashi se singlet da boxes. Komawa tayi ta kwanta a kn gadon tana miqa, "washhh.." ta fada a gajiye. Be jimaba ya fito daga toilet din, hannunshi rikeda qaramin towel kugunshi bb komi se burarshi datake a miqe... Kallo daya tayi Masa taji tsikar jikinta ta tashi gindinta ya harba, runtse idonta tayi. "Meyasa ka fito haka.." Murmushi yy ya karasa inda take yace "saboda kiga yadda burata take miqewa inhar taganki a kusa da ita. ", Kra runtse idonta tayi tacee."Nide kasa kaya Dan Allah.." "Tou mah..tashi kije kiyi wanka semu tafi..." Daman tanada bukatar wankan, bude idonta tayi taganshi still jikinshi besa kayanba. Mikewa tayi ta rungumeta jikin bango yna goga mata burarshi a jikinta, ajiyar zuciya ta sauke cikeda bukatuwa... "I love youh..nasan kinason a ciki ko?" Wani irin numfashi tasauke tanajin burarshi na gogar mata gun cinyoyinta... Da knshi ya juyoda ita yy zeeping zep din rigarta ya zameta duka ya ajiye a gefe, yarage daga ita se pant da brezia nononta luntsuma luntsuma ya zubawa ido.. a hnkli yakai face dinshi ya shafi nononta da gefen kumatunshi..."sssshhhh....." Ta fada batare datasan ta fadaba. A kunne ya rada mata "zekiyi wanka..ko inyi mikine.." da kyar ta iya daga kafarta ta karasa shigewa Toilet din. Murmushi yy yna sauke ajiyar zuciya "Gaskia na gaji da hkri yau bazan iyaba.." ya fada murya a kasalance. Kwashe rigar kayan data cire yy yasasu a drower. Ya dauko gajeren wando yasa ba tare daya saka singlet ba, yyma drower din key. Kna ya zauna gefen gadon, jinshi yakeyi kmr yafi kowa farin ciki a wannan ranar. waya yy yace a kawo masa abinci.. ba jimawa aka kawo masa, ya bude kofar ya amso, ya ajiye a canter table,ya zauna a gefen bed din ya faracin shawarma damn ita yace a kawo masa guda biyu, da samosa. Yna cikin ci su anwar suka dawo knocking dakinsa sukayi, yace "uban waye.." Suhaim yace "ubanka ne.." Tosawa yy dmn yasan sune kawai danjan mgna ne yace uban wate.ya bude dakin yagansu tsaye shida Anwar. Fitowa yy ya rufo kofar dakin. Suhaim yace "danka cika babban Dan iska zaka taho kabarmu byn kasan bamuda car a hannu nufinka mu dawo a ina.." Anwar yace "waikai bakaga yna shaukin love bane.." Suhaim yace "ba shaukin love ba shaukin cin gindi yake..dan iska daga ganin baiwar allah duk yabi ya rude.." Hammad yace "Uhm me kakeci na gabanka na zuba inde gindinne..kai anwar baka gaya masa wacece ita gareniba.." Suhaim yace "yabani lbri... Alhmdllh natayaka murna,,kayi dace wallahi Allah ya kawo zuria'arh ta kwarai.." Hammad yace "ameen nawan..bka taba burgeniba kmr yau..a ina kuka dawo.." Anwar yace "gari dayawa..ameer yasa aka kawo mna car.." "mushiga daga ciki mna nawan .."suhaim yy mgnr yna qoqarin tura kofar Hammad yayi saurin bige masa hannu yace "daga ciki gun ubanwa.." Suhaim yace "ka matsa mushiga mana, munaso musha drinks a gajiye muke.." Anwar yace "Wlhy danni duk jikina ciwo yakeyi...ka matsa mu shiga." Hammad yace "kushiga gidan ubanku ..akwai kayana a cikifa.." Anwar yace Kaya kmrya.. Hammad yace "shege tou iyalina.." Suhaim yace "shege nawan..daga ganin sarkin fawa se miya tayi zaki.." Anwar yace "Dan Allah anty jannarht ce a ciki...ynzu seda ka taho da ita..Wlhy Ni nasha kamaidata gidanefa seka taho nan.." Hammad yy masa kallon mara hnkli yace "ashemani mahaukacine dazan maidata gida.... Angaya mka kmr ku nake..mtwsss kubacemin da gani pls.." Anwar yasaki baki yace "kai..gaskia hammad baka dubawa anty jannarht ba,..kasata a tsaka me wuya..ko ince zaka sata..adeyi mata a sannu pls.." Hammad yace "kajimin Dan iska matarkace ko matata..in cinye abun nyi duka meye naka gwauro..ku kama kanku pls" Suhaim yace "bazaka kaimu mugaisaba.." Hammad yace "shege ne Ni dazan kaika gun iyalina kaje kayita kallemin mata.." Suhaim yace "kallo na nawa kuma..itacefa wadda nake baku lbri jiayannan." "Ai wanda ka kallama a baya ka kalli Allah ya isa.." cewar hammad. Anwar yace "abun da zafi haka..a huce mna.." Hammad yace"wutace...inkun gaji da tsayuwa kwa wuce.." Ya murda kofar dakin ya koma ciki. Baki same suka bishi da kallo. "Watomu zaka wulaknta danka samu mace..Ba laifinka bane.." cewar suhaim. Anwar yace "a huce haka aboki..dolefa yy doki.." suhaim yy murmushi yace "Wlhy harnaji tausayin baiwar allahnnan hammad shegene...." Anwar yace "shege dansa ido...wuce muje." Dukkaninsu suka kwasheda dariya kna suka juya suka koma dakin suhaim. Yana shigowa yaganta kwance a kn gadon daga ita se towel. Santala santalan fararen cinyoyinta a waje, Ido ya zuba musu krsowa yy yga tana lumshe ido alamar tanajin bacci, "Ina kayana?.." "Oh sorry na adana miki a drower.." "Aibnsakaba ...Ka fitomin dashi insa pls kaga dare ynayi.." krsawa yy ya kwanta a kn gadon ya dora hannunshi bisa cinyoyinta..wata iriyar zabura tayi ta ture hannunshi daga kn cinyarta. "Tashi ka kaini gida Dan Allah..Ummih zata nemeni.." Zaman dirshen yy a kn gadon ya zuba mata ido. "Haba my wife bakya missn Dina ne..knga ynzu dare yayi kibari dasafe se in maidaki gida.." cikin lalama yy mgnr Ai kmr am tsunguleta ta miqe zumbur ta tsaya a tsaye tace "toni zanje gida gaskia,,baxan iya kwana a hotel ba.." Marairaicewa yy yace "pls.." Zaman dirshen tayi a kasan karfet din dakin tace "wallahi ka tashi ka kaini gida ashe Daman wayau kayimin.." Saukkowa kasan yy shima ya zauna daf da ita ta matsa. yace "yaza ayi in miki wayau kina antyna.." Fuska bb alamar wasa tace "wallahi ka tashi ka maidani gida kajina gaya mka.." Hammad yace "ba inda Zan kaiki..a nan zamu kwana." ya fito mata a namijin namijin. Mikewa tayi ta rasa yazatayi gashi ya kulle waddrop din hk kofar dakinma ya rufe, inma dakin a budene ai bazata ita fitaba tinda bb kaya a jikinta. "Okay...Ka budemin drower in dauki rigata.." Yi yy kmrma bejitaba yazuba mata ido yana lashe baki, sumar knta dayasha gyara yy baje baje bisa bayanta. "Wayyo ummihnarh.." Ta fada kmr zatayi kuka. Komawa tayi tazauna nan qasan carfet din tace "Dan Allah ka bani rigata insa koda bazaka kaini gidaba zanje da kaina.." Komawa yy ya jingina bynshi da jikin bed din, yna kallonta,. "Badakai nake mgnaba.." Yy shiru Amma idonshi na knta.. Kara kulewa tayi tace "tashi ka bani rigata in tafi gida tin rnka be baciba.." Yakarayi mata shiru... Fashewa tayi da kuka tana bubbuga kafafuwanta a kasa kmr wata karamar yarinya. "Katashi ka kaini gida gun ummihnar...wayyo Allah mamana.." Tabe Baki yy yna kallonta tana kukan kmr wata bby. "Nika tashi ka kaini gida..inba hkba zan tafi a Haka.." ta kra fashewa da kuka. Kallonta yy tsaf wato tna nufin zata tafi da towel. "Bismillah ki tafi a hkn kiga yadda zanyi dake.." ya wurga mata key din dakin. Hannu takai ta dauka tana kuka ta nufa kofar dakin tasa key din da niyar ta bude. Ganin da gaske takeyi ya mike ya jawota ya jefata kn gadon. Kara fashewa tayi da kuka. Zaunawa yy gefen gadon ya dafe knshi yace "anty bakya sona ko...ynzu inna barki seki fita a haka da towel..ayita kallarmin sirrina ko.." "Ka tashi ka kaini gida.." ta fada tna hawayen whla, Dan ita batajin zata iya kwana a hotel. "Bazan kaiki gidanba a nan zamu kwana.." Tasowa tayi ta dafa kafadarshi tna kuka tace "aiba hk mukayiba dakai..Dan Allah ka kaini gida ...wayyo ummihnarh.." "Malama kiyi shiru Dan hawayenki karya kare zaki bukaceshi nan gaba.." "Dan Allah hammad ka kaini gida..gobe sekazo mutafi kaduna pls.." Murmushi yy wai itanan wayau zatayi masa. "Aah kide kwana Nan din zuwa goben semuje kadunan.." Komawa tayi ta zauna a kn gadon tana kukan tana bubbuga kafafuwanta a kn gadon.. Shi hknma datakeyi masa kara burgeshi tayi.. "ga shawarmarkican kizo kici." TNa kukan tace "baza aciba...Kuma Allah ya isa..", ta koma ta kwanta tana kuka. Murmushi yy yace "Ni kikewa Allah ya isa..nagode.." ya fada yna ciza lips dinshi na qasa. Tana kwance tana kuka har bacci ya dauketa bb jimawa,saboda da gajiya a jikinta. sejin ajiyar zuciyarta yakeyi tana saukewa akai akai. Qarasa cin shawarmarshi yy yasa sauran a frij. Ya kashe glub zuwa na bacci ya karasa bisa gadon ya rungumota jikinshi, yna shaqar kamshin jikinta,, zuba ma kyakyawar fuskarta Ido yy na wasu yan dakiqu. ahnkli ya fara shafar sumar kanta..kna daga bisani yakai bakinshi cikinnata ya cafko harshenta ya fara tsotsa...kmr a dreaming takeji, ajiyar zuciya tasauke ta cafko nata harshen ta fara tsotso itama hartana gurnani kmr ta cafki sweet...duk se yabi ya rude ya dimauce, ya gigice. Hnkli a matukar tashe yakai hannunshi ya warware towel din jikinta, yakai hannunshi kan nononta na dama ya fara mammatsawa,,,, kara riqe harshenshi tayi a cikin bakinta tana cigaba da tsotsa , hannunta takai kan kirjinshi tana shafa lallausar sumar dake kn kirjinshi, wani Irin gurnani yy zuciyrshi na harbawa...Nan da Nan jikinshi yahau kakkarwa Allah sarki an jima ba a samuba.. a hnkli yake murza kan nipple dinta tana kara banqaro masasu...kwace bakinta tayi ,,ta krsa da bakinta zuwa kunnenshi a hnkli a hnkli take busa masa iska kna ta tura harshenta tana wasa dashi a ramin kunnenshi..."ssshhhhhhhhh!!!" Hammad yaja dadih kmr me cin yaji. Hannunshi daya ya dora bisa dayan nononta yna murzawa a hnkli a hnkli cikeda salo... Nan da nan jikinta yahau kakkarwa jefi jefi take sauke ajiyar zuciya. "Kasha...pls kashamin nono..wayyo kan nononarh.." ta fada a kidemi ta danna knshi a kan nononta ya cafki kan nononta ya fara tsotsa... "Wayyooo! Dadih!!....oh kan nonona.." Ta fada yyin datakejin wani Irin dadih na yawo a dukkaninn sassan jikinta, "cigaba dashan ...no..no...narh...karka dena har abadan pls... bakinka da dadih.. washhhh..." jiki na kakkarwa takai hannunta tana shafar knshi.. Yana tsotsar nononta hannunshi na yawo a gabaki daya sassan jikinta Babu inda baya shafowa a jikinta duk yabi ya rude ya kidime, jikinshi se kakkarwa yakeyi, "dadih...ka iyashan nono...wayyooo ummihnarh...kashamin sosai karka dena plsssssssssss!. " Bkramin kra tayar masa da sha"awa kalaman nata sukeyiba. Gangarawa yy da hannunshi zuwa Ramin cibiyarta ya fara wasa dashi cikin salo, Nan taji gindinta yy wani Irin mummuman harbawa, wani ruwa ya xubo daga gabanta tsil...."wayyoooo...gindinarh... wayyoooo ramina... ohhhhhhh ya rabbih...wayyooooooo....!!" Ni takeyi kmr numfashinta ze tafi dam tsabar dadih. Nan burarshi tayi mummunan harbawa wani Irin shaawarta yakeji tana taso masa fiyeda tunaninshi. A hnkli ya gangara da hannunshi zuwa kasan gindinta yana shafo sumar dake kwance luf saman mararta..."aaahhhhhhhhhhh! Sssssshhhh! Ohhhhhhh!... gindinarh!!....pls gangara Dan Allah karasa ga gindina plsssss... wayyoooo raminaaaarrrhhhh" Hnklinshine ya Kara tashi...inta ambato gindinnan tana kasheshi, kadama burarshi taji lbri.. "Ssshhhhh...." burarshi ta cika tayi fam kmr zata fashe, abinka da lafiyayyan namiji me lafiyayyun kayan aiki..gangarawa yy da hannunshi tin kafinta ya ware kafaduwanta ta wangale masa su da kanta..tasa yatsanta a bakinta tana tsotso tana gurnani, a bukace take...a hnkli ya fara wasa da yatsanshi a gindinta... "ssshhhhhhhhh! Washhh..ahhh..dadih..wayyo gindina...pls turamin yatsanka dan Allah..... sssssshhhh..wayyooo my gindi..washhh...kasamin yatsanka kaci gindina da yatsanka pls...." tayi mgnr hawaye na taruwa a idanuwanta...cire bakinshi yy akn nononta..."sssshhhh..." Ya gangar zuwa kofar gindinta ya kara ware kafafuwanta, ya kawo face dinshi dai dai gindinta, ya danna bakinshi cikin gindinta ya fara wasa da harshenshi a saman belin gindinta, yatsanshi na wasa da kofar shiga gindinta,... Washhh Dadin yayi mata yawa ji takeyi kmr zatayi hauka se kara ware masa kafafuwanta takeyi, tana gwale masa kofar gindintanta ....duktabi ta rude se danna knshi takeyi a cikin gindinta..."wayyoo..dadihyayimin yawa...wayyo zan mutu...wayyo allahnarh...cigaba dayimin..ka turamin yatsanka cikin gindina dan Allah..... washyooooo Zan mutu...wayyoo ummihnarh...dadih ze kasheni...gindina na qaiqayi..pls kayi fingring dina...." Jikinta na kakkarwa kmr zata shide takeji hawayen dadih sun taru a fuskarshi.. shikam gogan Bkramin tsotso yake yima kofar gindintaba, se tsotseta yakeyi yna tandewa still yatsanshi na kofar gindinta yna masa wasa kmr yna cinta amma be tura can cikina.. duk inda dadih yake yau hammad ya kaita..kmr zata haukace hk takeji se shafar nonuwanta takeyi da knta, tana tsotse harahenta. tana Masa ihun dadih, da sambatun dadih. Cire bakinshi yy daga gabanta amma hannunshi na gindinta, zame wandonshi yy katuwar burarshi ta bayyana, kwantowa yy jikinta, yayi mata rumfa hannunshi na bisa gindinta, idonta a rufe yake se ihu takeyi na dadih.. cikin dabara ya dora bakinshi a kan nononta,ya kara ware kafafuwanta, ya saita burarshi da gindinta ya fara wasa da burarshi a kofar gindinta ynajin wani Irin ni',imataccen dadih Yana ratsashi. Nan ya cikata da sambatu ba a inda kakeji se muryarshi a dakin. "Wow...wayyo...gindinki akwai ruwa..wow anty gindinki zeyi dadih...wayyooo...burata....wayyoooo pls inci gindinki Dan allah...inaso in shiga wallahi....wayyoooooo...gindi da dadih... wayyyoooooooooooooo Allah naaaaaarrrhhhhhhhh...." yyinda Gindinta se kara feso masa ruwa yakeyi wani Irin tsantsi na kwasarshi wani Irin dadih na yawo a kasan mararshi...ita knta dukta rude, Jin kan burarshi a saitin gindinta wani Irin dadih takeji baze misaltuba. Hnklinshi a matukar tashe ya shiga qoqarin danna burarshi cikin gindinta, tin kafin ya kaiga shiga yy rlzng saboda tsabar niimar dake jikinta. Amma still qoqarin shigarta yakeyi Dan burarshi na a miqe... Jin Abu me zafi na qoqarin shigarta tini ta dawo hayyacinta, wani Irin ihu ta kwallara ta janye jikinta da karfi ta tureshi daga jikinta, jikinshi na kakkarwa ya koma gefen gadon ya kwanta hannunshi na kn burarshi. Kuka ta fashe dashi takai hannunta kan gindinta ta dangwalo Dan ganin ko jinin ya zubo taga bataga komiba se ruwan sperm dinshi daya gangara kofar gindinta...."wayyo Allah ka kasheni .." ta fada tana ihu. Murya na rawa hammad yace "Dan Allah ki tsaya in shiga wallahi ban shigabafa...plsss" "Wallahi ka shiga...ga azaba Nan inaji.. wayyooo allahnarh kajimin ciwo mani wallahi ..wayyo Ummih..wayyo zafi.." ta fada tana ware kafafuwanta, ta miqe da kyar tana gwale kafafuwa wai ita zafi da kyarma take tafiya. Nan sperm dinshi ya biyo cinyoyinta. Ta kunna hasken dakin, da kyar ta dawo ta xauna a gefen gadon tana kuka. "Tashi ka kaini asibiti wlhy kajimin ciwo..wayyooh." ta fasheda kuka tana shafo gindinta tana wayyo wayyo zafi nashiga uku.. Idonshi sunyi jawur yace "tab..banfa shigaba kike wannan rakin..inna shiga se qaqa kenan.." "wallahi ka shiga Ni zaka rainawa hnkli...gashinan harka sakamin sperm..Ni tashi ka kaini asibiti zafi gindina yakeyimin..wallahi zafi..wayyoo bazan iya tafiyaba wayyo Ummih!..." [10/30, 3:51 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..71 Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. *Sabon book Dina me suna AUREN YIMA KAI..fans karku bari a baku labari, labarine me cikeda nishadantarwa da fadakarwa,and ilmantarwar.* Sorry for the typing erros bnyi editing ba. Takaici kmr ze kasheta ta share kwallar data zubo mata. "Tashi ka kaini gida kawai tinda ka gama abinda kkeso ...'' "Asibitinfa.." yayi tambayar yna kai hannu kan nononta. Ta bige mishi hannun tace "bnason asibitin.." Hade rai yy yace "knsan Allah inkika kara bugemin hannuna danna kawo jikinki, wallahi Zan kara.." Da sauri tace "kayi haquri dan Allah bazan karaba.." ta fada hawaye na silala a kuncinta, ashe iskncin datayi jiya na wasane gana gaskennan ya faru batama da bakin mgna. Murmushi yy yace "yauwa...maza tashi muje toilet inyi miki brush kizo kici abinci bnason gardama sannan hawayennan naki dake zubowa maza ki gogesu." Da sauri ta goge hawayennata tana yatsina fuska tace "bazan iya tashiba jikina yy tsami.." "Hmmm duk kinayin abunnan ne saboda kada in qara kou....Daman kin shiga hnklinki tin wuri ki dena Dan nariga na dandana kuma se hkri." Hawaye na zuba a idanuwanta tana sharewa, batasan haka hammad yakeda rashin imaniba se yau. Da kyar ta yunkura ta miqe tsaye tana gyara towel din jikinta, se taji gurin ya qarayi mata tsami. Rungumota jikinshi yy ta fara takawa a hnkli, ta saki yar qara tana kankameshi a jikinta. "Wayyo zafi nakeji.." Hammad yace "a ina kuma.." Jannarht da haushin shi ya cika mata zuciya tace "A jikina.." "Jikinki a ina..fadi sunan gurin Mana..kou beds suna ne.." yy mgnr yna shafo cinyoyinta. Tanaji tna gani bb halin ta ture masa hannu, sede ta lumshe ido kawai. "Badake nake mgnaba..ko in qarane..." Cikin hnzari tace "aah Dan Allah karka qara, kyi hkri pl .." Murmushi yy yace "Okay.. ynzu a Ina ne kikejin zafin.." "A gindina.." ta fada tana yarfa hannun. "Muje bed in gani.." cewar Hammad. Girigiza Kai tayi tana fashewa da kuka tace "nide Dan Allah ka bari..yunwa nakeji." Ta marairaice masa. Tsugunnawa yy ya ciccibeta ya nufa Toilet da ita, seda ya kara sata a a ruwan dumi, tana kuka tana ihu yana bata hkri, ya gasata kna shi da knshi ya bude sabon brush me laushi yy mata, brush din motsi kadan seta yamutsa fuska , daya gma mata ya ciccibota ya dawo da ita dakin, ya bata abincin da knshi, tea me zafi ya hada mata ya bata tasha kna ya bata chips din taci sosai dan yunwa takeyi, ta koma Kan gadon ta kwanta da kyar. "Sannu my beauty.." A zuciyarta tace "dole kayimin sannu tinda ka gama dani azzalumi kawai.." "Dan Allah yaushe zaka kaini gida..inason ganin ummihnarh da ni'ima."ta fada a marairaice. "Zan kaiki Nan da 1week lokacin aikin warke.." Zaro ido tayi tace "Dan darajar Allah karkayimin haka..Ummih zatayi tunanin ina nake." "Zanje ince mata,kina gun mijinki karta damu..kngama seki koma da cikin yan uku.." Data shiga uku a gnta da cikin kanin bayanta, tace a zuciya.😂 Dai dai aka kira sallah azahar tashi yy yje yy alwala yazo ya temaka mata tayi alwala ya shimfida musu dadduma shi yaja musu sallarh, suka idar yy musu adduarh. Ai kmr tna jira ana shafawa ta miqe da kyar tana cije lefe ta isa Kan gadon ta kwanta jiki bb kwari. Nannade daddumar yy ya kna ya dawo kn gadon ya rungumeta, se taji gabanta ya yanke ya fadi data jita a jikinshi. "Hammad Dan Allah ka kaini gida.." "Babu yaya sede hammad ni sa'an wasankine.." da hnzari tace "aah kyi hkri Dan Allah ...to yayah Hammad ka kaini gida dan Allah.." Murmushi yy yace "malama ki natsufa bangama cinkiba keda gida ba yanzuba.." Hnklinta inyafi dubu seda ya tashi. Tana rungume jikinshi yaji baze jureba, haka ya shiga wasanni da ita kuka ta fashe dashi. "Dan Allah yayah Hammad ka bari..wallahi zafi inka kara mutuwa zanyi.." daka mata tsawa yy dole hnklinta ya shiga jikinta, Shikam gogan hnklinshi yakai kololiluwar tashi, goho yayi da ita ya zura mata burarshi ya fara cinta, yna ihu yna gurnani,yna sambatu....itakam yau taga ta knta jikinta har yna kakkarwa tanaji tna gani yarinka cinta, tayi kuka tayi kuka harta gaji, Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un, kuwa tafadeta yafi a kirga, nashiga uku kuwa kmr a bakinta aka kerata. Shikam bemasan tanayiba yariga yasamu lafiyayyan gindi, aiko kmr yasamu abinci haka ya rinka cinta.. tin tna hawaye harta dena babu bakin ihu, azabar datakeji ji takeyima tafi ta dazu ji takeyi kmr zata shide, Allah yasani tasha wahala iya whla, ynajinshi yna cinta yna dukan duwawukanta, kmr ta mutu hk ta kwantar da kanta a kn gadon shi kuma ynata baya ynacinta. Shikam ynzuma tafi masa dadih hi yakeyi kmr kada dadin ya kare masa, tin wajajen 2:pm se wajajan 6:pm ya zare burarshi daga gindinta, badan ya koshiba, jikinta na rawa ta koma ta kwanta, a kn gadon ta ware kafafuwanta still jini yagani ya bata mata jikinta da kn burarshi, tausayintane ya kamashi, yasan ya shiga haqqinta amma shima ba a son rnshi bne. Kwantowa yy jikinta yna sauke ajiyar zuciya,. "sannu flower.." ai kmr yace tayi kuka se a lokacinne tasamu dmr yin kuka, bata taba ganin mutum muguba kmr hammad. "Yi hkri Dan Allah my love..wallahi ba ason raina bne inasonki..". Cikin kuka tace "Ni Wlhy baka sona hammad.." tayi mgnr tana shasheqar kuka tana ajiyar zuciya. "Wallahi Ina sonki .." ",Wlhy Baka sona mugunta kaketayimin saboda kawai nace kai mka yaro..nifa wasa nakeyi wallahi bazan qara ce mkaba Dan Allah ka kaini gida." Ta share hawayen fuskarta. Murmushi yy yace "nifa ba mugunta nyi mikiba..Allah ne ya dora miki ni baniba. " Yunkurawa tayi ta tashi zaune, taji sperm dinshi na biyar cinyoyinta, azaba na ratsata ta ajiye kafafuwanta a qasa so takeyi ta tashi taje tayi azababben fitsarin datakeji amma ta kasa tashi. "Sannu flower..yadda kike shayar dani madarar dadih kema Allah ya shayar dake.." hammad yce yna kallon kyakyawan bayanta. Komi yy haushi yake bata. Tashi yy ya nufa toilet tabi bayanshi da kallo, "azzalumi..." ta fada ziciyarta. Seda yy wanka ya tsarkake jikinshi kna ya hada mata ruwan dumi yadawo ya dauketa ya nufa toilet din da ita yasata a ruwan dumi nanma seda tayi ihu. Seda ya gasata sosai tayi wankan tsarki kna yy mata na sabulu, suka dauro alwala suka fito yasa mata jallabiyarshi shima yasa jallabiya sukayi sallarh la'asar. A daddafe tayi sallarh datayi sujjada se taji gabanta kmr ze fadi qasa, ga yunwa tanaji. Ai tna idarwa Nan ta kwanta Kan daddumar tayi rigingine, adduarh yy yashafa, ya juyo ya zuba mata ido daga dazu zuwa yanzu har rama tayi, "beauty nah..sannu kinji yar aljannarh, Allah yy miki albarka.." lumshe ido kawai takeyi na azaba ta ware kafafuwanta ta yaye rigar jikinta dan hq dinta yasamu yasha iska. dauko wayrshi yy ya kira yace a kawo musu abinci aiko bb jimawa aka kawo aka tafi da trea din dazu. Tuwan shinkafane miyar ganye da farfesun kayan ciki. Da knshi ya daukkota ya dorata a kn cinyarshi yayi feeding dinta sedaya tabbatr ta koshi ya bata apple drink tasha tayi nak. kna shima yaci nashi abincin still tna cinyarshi kmr wata bby, ya rungumeta tsam a nikinshi. Cikin sanyin murya tace " Hammadu kaga dare nyi ka Kaini gida pls.." Rungumarta yy jikinshi sosai yace "banace kirinka cemin yayahba...cikin nidake waye babbah." Jiki a sanyaye tace "kaine.." "Gud..inkika kra cemin hammad Allah sena ciki.." Ajiyar zuciya tayi tace "Yi hkri yayah Hammad..Dan Allah ka kaini gida kaji.." "Malama bari in baki a bude..Baza kije gida bafa.." ya gaya mata a takaice. Marairaicewa tayi tace "Dan Allah Dan darajar annabi hammad ka kaini gida pls.." ta krshe mgnr tana kuka. Kissn din goshinta yayi yace. "Dena kuka tou.." Share hawayenta tayi tace "tashi ka kaini pls.." "Sekin kwantarda hnkkinki zuwa gobe se in kaiki.." Dago knta tayi a razane tace "gobe kuma...nashiga uku!.. wallahi nakai gobe se gawata.." ta fasheda kuka. Dariyace taso subuce mata tace, "gawa kuma...haba anty wani yaji aise yasha ko inayi miki wani abunne.." Tana kuka tace "nide ka kaini gida pls..." Dai dai akayi knocking din dakin, hammad yace "wayene..." Anwar yace "nine.." Ajiyeta yy a kn bed din kmr jaririya. Ya Murda mukullin ya fito, Ya fito ya jawo kofar ya rufe. yaga su Anwar da suhaim a tsaye. Nade hannu yy a kirji yace "Lafia kukazo kukayimin cirko cirko Yan iska.." Suhaim yace "lafiarce ta kawo hk...ynzu tsakaninka da Allah kaki daga kiranmu tin dazu munje daurin aure Amma kai babukai..munkiraka kaki picking..ynzu ka kyauta kenan. " Hammad yace "aure kuma...nifa wayatama tna silent..nima Ina raya nawa aurenne..ynzu uban meye ya kawoku.." Anwar yace "ni'imace ta kirani tanason mgna da anty jannarht.." "Okay, Allah ya soku nasha haka kawai zakuzo ku isheni..." Cewar hammad. Suhaim yace "Wai Yaushe zaka kai baiwar allahnnan gidane Hammad.." Wani irin kallon rainin hammad yy masa yace. "A knka take Dan ubanka..bazan kaitaba tinda ba dadiro mukeyiba." Anwar yace "ka temaka ka maidata inda gids gaskiw,, Ummih fa batasan inda takeba." Hammad yayi tsuki. "Meye zaku rinkamin shishigi a lamarina Dan bakuda mata seku rinkayimin bakin ciki ina zaune da tawa.." Anwar yace "Allah yasa bacin zalinta kakeyiba shirun, yayi yawa..." Suhaim yace "Allah sarki beuty.." Hammad yy tsuki yace "Allah de ya tsinewa mesawa mata da mijinta ido." Anwar ya Mika mishi wayar yace gashima ta kara kira, amsar wayar hammad yy yace "a tafi pls inta gama zan kawo Muku.." ya shige dakin. Suka bishi da kallo. Anwar yace "bar Dan iska zamu rama.." suka juya sukabar gun. Kwance take ta bubbude kafa azaba ta isheta. krsowa yy dai dai kiran ya katse, ya zauna gefen bed din yanayi mata sannu. "Sannu first love..niima tnason mgna dake.." zumbur ta tashi zaune tana qoqarin amsar wayar daga hannunshi. "Malama ki tsaya mna in kirata..sannan ki daidaita muryarki na kukan da kikayi kada asha ko ina cin zalinkine." "Inba cin zalinnawaba me kakeyi.." tafada a zuciyarta. ya cire wayar a code dmn already yasan code dinshi. Dealing num dinta yy, ya miqawa jannarht jiki na rawa ta amsa. Bugu daya biyu ta daga. Jannarht tace "hellow..." Cikin sanyin murya. Daga bngaren niima tace "Amarya ta ango..amarya kinsha kamshi..amarya bakya lefi ko kin cinye abun duniyar oga..yaya labarine amsamu miji an maqale bazaki dawo band..Ummih ma dazu seda ta kirani ta wayar hajiya tace kina ina ne sede narinkayi mata kwana kwana nace kina wanka..sedata qara kira na daga nayi kmr bnajinta, sannan ta haqura..when are you coming back.." Kara marairaicewa tayi tana kallon hammad ya hada Rai. "Zan dawo anjima..pls karki gayawa Ummih bama kusa Dan Allah.." "Karki damu amarsu...ya naji muryarki tayi sanyine,, bakida lafia ne.. koude kinsha niqan injine.."cewar niima. "Hmmmm..." Kawai jannarht tace. Amma ya amshi wayar ya kara a kunne. "Hajiya ykk.." "Da girman kujerarka alhaji mijin hajiya.." cewar niima cikin zolaya. Murmushi hammad yy yace "yakike ya hidimar biki." "Gashinan munata fama yallabai..ya qawar tawa dafatande babu abinda ke damunta.." Satar kalllonta yy ta koma ta kwanta . yace "babu abinda ke damunta se kewarku.." Niima tace "aah yallabai akwaide sauran tou adeyi mata a hnkli pls.." Murmushi hammad yy yace "angama hajiya..." "Godiya nake...tace anjima zata dawo ko.." "Aah nafi tunanin zuwa Nan da 2 week's.." Niima tace "dana shiga uku! Wai aida asirina ya tonu..Ummih zataga lefina kwara yau babu wanda yasanma ka dauketa kun tafi,, ka tema ta dawo yaudin alhaji.." Hammad yace "okay...ammande naso ko 2weeks ne tayi.." Niima tace "kayi hkri..ka dawominda ita yau zuwa gobe pls." Yayi wani Jim kna yace "Okay Zan duba zuwa goben...kinsan qawar takice take kasheni da soyayya.." Niima ta kwashe da dariya tace"kaima kna kasheta da soyayya...allah yabar kauna." "Ameen Ameen ya rabbil izzati..." "Yallabai a temaka gobende da safe pls.." Hammad yace "Zan qoqarta in daure kinsan qawar taki se an daure Wlhy bnason rabuwa da ita ji nkeyi kmr mu dawwama a hk." niima tace "kyi hkri..wata rna zaku kasance w hkn harseka gaji. " "bazan iya gajiya da my love ba duk rintsi duk wuya..fatana Allah yy mata albarka.." Niimade ta gane a kame yace murmushi tayi tace "ameen yallabai...Ade temaka goben a daure a cije.." Hammad yace "insha allahu..." Sukayi sallama ya katse wayar kna yy typing message ya tura mata ba jimawa tagani tayi rplyn. Jannarht duk tnajin wayar dasukeyi, tagane se gobe kenan se mayar da ita gida lallai tashiga uku ta lalace. "Dan Allah ka kaini gida yau pls.." "Se gobe..gobenma se innayi tunanin hkn..", Dafe knta tayi tace "nashiga uku..." "Haba jarumar antyna..karki shiga uku ki shiga biyu anjima zanshigar miki biyun.." cewar hammad. Jannarht Kam kmr zatayi hauka takeji, shikenan inda abindama yafi uku tashiga yau, ta tabbatr yau kwana zeyi yana zakalkale mata. Wayarshi ya jawo ya dauki num din niima kna ya ajiye wayar tana kwance tana tunanin abun duniya da yayi mata yawa, a gaskia inde haka abun yake ta tsani aurenma gabaki daya a rayuwarta. Shikam gogan zubo mata ido yy kmr yau ya fara ganinta dabadan sallar magrib ta gabatoba da babu abinda ze hanashi ya qara. Yna tunanin kuwa aka kira sallarh magrib din. Daukarta yy ya dauketa cik ya nufa bathroom din da ita tsarki tayi da ruwan dumi kna tayi alwala ta dawo da kafafuwanta tana tafiya a gwale kmr yar kaciya. Shima yy alwalar ya biyota a baya yna kallon ikon Allah. Daddumar ya shimfida musu sukayi sallarh sukayi adduarh. Ta koma ta kwanta a kn daddumar. Juyowa yy ya kalli kyakyawar fuskarta yace "flower..nga kinata kwanciyane ko na jefa kwallone a raga.." Bakin ciki kmr ze kasheta gashi bb dmr ta gasa Masa mgna shiru kawai tayi. Ciza lips dinshi na qasa yy yna kallonta cikeda shaawarh. After isha'i yasa aka kawo musu abinci ya zauna ya bata taci kadan Dan duk a tsorace take. "Malama kici abinci dayawa pls bnso in whlr dake." Narai narai tayi da ido se taji hnkalinta ya kra tashi. "Dan Allah karka karayimin.." "Tou my love...kice abincin sosai.." hammad yace yna kallon nononta dasuke tada masa sha'awarh. "Bazaka karayiminba pls.." duk a tsorace take. "Bazan qaraba ....ci abincinki.." yaci gaba da bata abincin taci ta koshi hnklinta yadan lafa amma be kwantaba. Sedaya tbbtr taci ta koshi tayi Hani"an. "Tashi kije kiyi wanka kou bazaki iyayibane inyi miki.." Dasauri tace"Zan iya wlhy..." Ta mike jikiba kwari da kyar take tafiya tashiga toilet din, ta hada ruwa me dumi da kyn kamshi na wanka ta shige ciki, se tji ddn ruwan dumin. Bayanta yabi da kallo yadda suke motsawa ji yakeyi kmr a knshi suke motsawa shaawarshi se motsawa takeyi. Anwar yy knocking yazo amsar wayeshi seda hammad yy matsifa kna ya tashi yakai masa yyma dakin key ya dawo ya zauna yanacin abincinci seda yaci ya koshi yasha dtnks kna ya mike ya bude wadrop ya daukko mata sabuwar sleeling dress wanda yan hotel din suke ajiyewa. a ledarta ya fito da ita, ya ajiye mata a kn bed din rigar kalar nevy blue ce ta hadu, harda stone a bayanta sannan tayi shara shara. Fitowa tayi jikinta daure da towel Sumar kanta ta kwanta yala yala a gadon bayanta. Ido ya zubo mata yna kallon fararen cinyoyinta, shackine ya kamashi kmr ba ynzu ya gama bidire a knsuba. A hnkli take tahowa tazauna a Kan chair din dressing da kyarma take zaman. Da knshi yakarso ya shafa mata lotion dinshi ne kamshin tsiya, ya feshe mata jikinta da perfume me matukar kamshi. Yasa mata rigar itade tana binshi da ido. Harya gamasa mata rigar ta amshi jikinta kmr Dan ita akayita, kirjinta duk a waje rigar iya duwawu ta rufe batazo cinyaba. Daukarta yy ya kwantar a kn gadon zuciyarta na dar dar. Tsayawa yy ya zubama halittar ta ido ga kyau a ido ga dadi a ciki a gaskia Allah yy mata baiwa sede ace Allah ya kara. "My love gindinki da dadih wlhy kmr kaina ze fashe nakeji.." "Pls ka dena bakayimin promise baza kayiba .." ta marairaice. "Aiba cewa nyi zanciba inade gaya miki yadda gindinki keda dadine...Wlhy duk duniya kinfi matan duniya dadih..nji dadin gindinki dinnan me matukar dadih.." Runtse ido tayi dantasan daga mgnr kuma se a zarce. Murmushi yy ya wuce toilet yy wanka yna sauri sauri ya fito danya kosa ya kara cin gindinta dukyabi ya matsu. Allah sarki zuwa lokacin daya fito tini baccima ya kwasheta se ajiyar zuciya take saukewa. Turare ya feshe jikinshi dashi, ya cire towel din ya wurgar jikinshi har yna rawa, ya kashe wutar zuwa na bacci ya hauro saman gadon. Ayi hkri da kadan. Am sorry bbyna ke ciwon kunne. [10/30, 3:51 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..70 Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. *Sabon book Dina me suna AUREN YIMA KAI..fans karku bari a baku labari, labarine me cikeda nishadantarwa da fadakarwa,and ilmantarwar.* Sorry for the typing erros bnyi editing ba zan fita be. Ido ya zuba mata Yana kallon ikon Allah, abunda ko fara shigama beyiba amma take wannan rakin kmr yacita, bkramin tausayinta yakejiba, zuciyarshi na kaunarta baya kaunar abinda zeyi hurting dinta, da babu abinds ze hanashi ya shigeta yadda yazo daf da shiga gindinnan Amma dole ya haqura saboda ihunta. Tasowa yy ya rungumota ta baya, "sowie anty...inane yake miki zafin.." Fashewa tayi da kuka, "nika kunnamin fan pls zafi gindina... Wash.." "Hmmmm..." Kawai yace ashe yau daya shiga da mutuwa maybe zatayi. Tashi yy ya kunna mata standing fan, "matsomin dashi.." matso mata dashi yy ta ware kafafuwanta iskar fan na fifita mata gurin. Duk yna tsaye yna kallon yadda taketa yatsine yatsine. "Wash ..zafi..Kai hammad..kawai kuma seka yimin mugunta.." "Hmmm.. mugunta kuma..nifa ko shiga banyiba kike wannan rakin..ina tausayinkine anty Allah da babu abinda ze hanani in shigeki.." Ta harereshi "Daban tureka bafa.." Hmm da nayi da duk wannan iskncin bazaki samu dmr yinshiba. Yace a zuciya a fili yace "Wlhy Nasone na barki ..saboda bnason nayi hurting dinki." "Nide safiya tayi ka kaini gida gaskia bazan iya azabarnanba..bazaka kaini asibitin bne?.." ta krshe mgnr a shagwabe. Ido yaketa binta dashi yna kallon ikon allah. "Zan kaiki mna, ki bari inyi me dalilin.." Zaro ido tayi tace. "Wannan da kayifa.." "Nace miki bnyiba wlhy.. da nyi ai da knyi laushi.." "Kai..wannan Abu da azaba yake..." Tyi mgnr tana yarfe hannu. Juyawa yy ya shiga bathroom domin yy wanka. Ita kou tana nan zaune se raki takeyi tana taba gindinta. Seda ya dauki kusan 30mnt a Toilet din yana controlling knshi, Dan abunshi se kara miqewa yakeyi,. Fitowa yayi kugunshi daure da towel da qarami a knshi. "Na hada miki ruwan dumi..ko in daukekine." Girgiza Kai tayi kmr zatayi kuka ta miqe tsaye tana tafiya a warware tana dafa bango. Ido ya bita dashi, tabdijan ynada aiki kenan. "Sannu flowers...." Ya fada cikin zolaya. Juyowa tayi ta gallara masa harara kawai tashige toilet din. Smiling yy kawai a zuciya yace "shure shure baya hana mutuwa," wurgar da towel din yy ya kwanta hakanan jikinshi bb kaya ya lullube da bargo kasancewar garin akwai sanyi sanyi. Seda ta shishiga ruwan dumi ta gasa jikinta, kna ta fito kugunta daure da towel, a hnkli take tahowa harta karasa kan gadon yana kallonta se tale kafa takeyi ta haye Kan gadon. "Black ka kasheni yau...kwata kwata bn shiryaba Amma kayimin abunnan.." jawota yy jikinshi ya rungumeta tsam a jikinshi, tanajin burarshi na harbin duwawunta. "Flower nifa bnyi komiba pls inyi.." "Aah Dan Allah karkayi..." Ta fada a tsorace. Rungumarta yy tsam a jikinshi Yana shafar sumar kanta, duk hnklinshi a tashe yake har zuwa lokacin. Ba jimawa bacci ya dauketa me nauyi. ido ya zubama kyakyawan fuskarta, a duniya yana tsananin son anty jannarht, sannan yna tausayinta kwarai da aniya. Kasa bacci yayi kwana yy yna zirya a toilet har asubah da kyar yy sallah, yna idarwa ta qaraso ya ganta tanata baccinta hnklinta a kwance, a hnkli ya kira sunanta, "flower!.." bude idonta tayi ta sauke a knshi. "Tashi kiyi sallah.." Dayake bata da nauyin bacci kwata kwata, tashi tayi ta gyara towel din jikinta. Ta wuce Toilet, Ido ya zuba mata, harta shige. Ajiyar zuciya ya sauke ya mike ya bude drower ya daukko mata jallabiyarshi da mayafinta data cire jiya, dawowa yy ya kwanta rufda ciki. Ta fito kugunta daureda towel taga jallabiyar daya ajiye mata sakawa tayi ta yafa gyalen ta isa ga dadduma ta tayrda sallarh harta idar idonshi na knta, harga Allah haqurinshi na neman karewa, shi tausayinta yakeji Amma ita bata tausayinshi. Krsowa tayi bakin gadon ya zubawa nononta ido dasuke a tsaye kyam sun nuna shadi ta cikin jallabiyar. Krsowa tayi ta kwanto jikinshi. Ajiyar zuciya ya sauke, A kunne ya rada mata "gud morning my madam.." Se taji ya bata tausayi, Batare data amsaba tace "meyasa bakayi slp ba.." Dan jiya duk zirya da yayi zuwa toilet tna jinshi. Saitin kunnenta ya kawo "Inajin shaawa ne fiyeda kullum na kasa bacci.." Cikeda tausayawa tace "sowie.." Turo Baki yy yace "Bnason sowie..." "Me kkeso..." "Ai kinada abinda zakiyimin kiyimin Dan Allah.." cewar hammad yna wani marairaicewa. Lafewa tayi a jikinshi batare datace komiba harga Allah bataso ya kara shigarta, Dan tafison ace suna gidan aurensu ze kara. Tsigar jikinshine yajita kara tashi, shafo sumar kanta yashigayi a hnkli a hnkli, se wani kara manne mishi takeyi tana goga kanta a kirjinshi, ai kmr tana soka masa mashi haka yaji, "ssshhhh....I love you behbeh..." Besan santa ya rungumeta sosai cikin jikinshiba ya fara yawo da hannunshi a kn duwawunta yna mammatsasu. Ajiyar zuciya kawai tasauke, batasan Meyasaba inyar hammad ze tabata setaji shaawarta ta motsa fiyeda tunaninta. A hnkli ya fito da harshenshi ya dora a kn wuyanta ya fara lashewa a hnkli a hnkli. Gabaki daya ji tayi duk jikinta ya amsa shaawarta ta motsa, wani irin salo yakeyi mata sam baya hayyacinsa, tini ya rikirkitata, ta fara cikashi da sambatu, nanfa ta kara tayar masa da tsuminsa, jikinshi har yna kakkarwa Kai kace jiya be tababa, dagata yy ya zame jallabiyar dake jikinta ya wurgata qasa, Ido ya zubawa surar jikinta, hnklinshin a matukar tashe "wow..." Ya furta ya rugumeta jikinshi yana matsa duwawunta masu laushi, "wayyo.." ta fada tana kara tura masa duwawunta jikinshi, hnklinshi inyafi dubu sedaya tashi, hade bakinshi yy da nata ya fara tsotso cikin salo, a hnkli taketa faman tura masa nononta a kn kirjinshi, besan sadda ya dauke hannunshi a kn duwawuntaba ya mayar dashi Kan nononta masu laushi da dadihn tabawa, a hnkli ya fara matsatsu suna cika masa hannu, yna matsasu yna murza kan nonon, ji takeyi kmr wani Abu nayi mata zirya daga tafin kafa har zuwa tsakiyar kwakwalwarta, a hnkli takai hannunta ta fara shafo burarshi ta saman tashi jallabiyar, wani Irin dadih yaji seda yaja dogon numfashi ya sauke a hnkli, ita knta tasan a bukace yake kota yanayin yadda yake tsotsar harshenta kmr ze cinye mata baki. Tausayinsane ya kamata, sometimes seya jima yana romantic dinta ammashi se yayi hkri kouda batayi masaba. Da knta ta yaye masa jallabiyar jikinshi zuwa sama , a kideme ya cireta duka ya jefar. Hannunta takai kan lallausar gashin dake kwance a kirjinshi ta fara shafowa tana "aahhh. Waaahh...ooohhh...." Se take kara motsa masa shaawarsa hnklinshi ya kara tashi, bkramin rikitashi takeyiba da sabbin salonta, bakinta ta kafa a Kan nipple dinshi ta fara wasa da harshenta a kn nipple dinshi tana sambatu sambatu,. "Ssssshhhhh...I love you...wassshhhh...." Ya fada ynajin dadih nayi masa zirya a mararshi. Bakinta na kn nipple dinshi tana tsotsewa tana lashewa,, ta gangara da hannunta ta zame gajeren wandon dake jikinshi, ai burarshi kmr tana jira tayi tsalle ta fito fili, a tsaye take kikam ita knta data tabata seda taji shock. dogun numfashi yaja da yaji hannunta a kn zallah ainihin fatar burarshi, ji yayi kmr ta kama masa rayuwarshi ta rike a hannunta. A hnkli ta fara yawo da babban yatsanta a saman burarshi,. "Sssssssssshhhhhhhhhh....! Wayyo my life...Ssssshhhhh...." Yana sambatu yana mimmiqewa yna kara turo mata burarshi... Ai kmr yna zugata ta fara wasa da burarshi tana shafo bolls dinshi ta kasa ita knta ta rikice ballantana shi.... Shikam zillo yashigayi mata kmr wanda ze shide.... "Wayyoooo..dadihn...wayyoooo...ina sonki...wallahi nafi sonki da kowa a duniyatarh....wayyoo Antynarh....washhhh anty ... ki iya wasamin da burata.....ssshhhh...sssshhh...aaaaahhhh...." Tana wasa da burarshi bakinta na kn kirjinshi tana lashewa duk inda tasamu a jikinshi lashewa takeyi, ..... "Bby.... wayyoooo...bbynarhhhhh...Dan allah.....washhhh....." Mgna yakesonyi Amma ya gazayi ya rasa ta ina ze Fara, hnklinshi gaf ya gushe jannarht nasashi a duniyar dadinta. Nan da nan ya fara mata ambaliyar wasu ruwa masu yauki hkn ya temaka mata gun wasa da burarshi... iyakar maqurar dadih jannarht tasashi a ciki yau dinnan, gaf jikinshi yadau rawa..A hnkli ta cire bakinta a kn kirjinshi ta gangara zuwa burarshi ta riqota da hannunta ta fara wasa da harshenta a tsakiyar burarshi.. wani irin zabura yy buga ihu.... "Waaaaasssshhhhhhh!!! Anty dan Allah...wayyooo...pls.....aaaaahhh....ki cinyemin burata....wayyyoooooo..... Mommah Zan mutu dadih!....." Ya danna knta a kn burarshi ,,,Nan ta fara tsotsa tana hadiyarta tana dawo da ita, shi Kuma se kara tura mata yakeyi yna up and dowm kmr yna cikin kogin gindinta dumin bakinta na ratsashi....."ya rabbih!!!!!!....ya ilahiiihhhhh!!!" Yafada hnklinshi na kara tashi jikinshi na kakkarwa, babu abinda yake bukata kmr gindinta, zumbur ya tashi zaune ya jawota ya kwantarda ita ya ware kafafuwanta ya kafa bakinsa a gindinta dayake a jiqe sharqab se kamshi dadih yakeyi, ai nan hnklinshi ya qara tashi, ya fara kafa bakinshi a gindinta ya lasa ya cire knshi ya kara lasa ya cire knshi....duk hnklinta ya tashi bb abinda take bukata samada bakinshi a kn durinta..."sssshhhh...hammmmm....." Ta kasa karasawa saboda yadda taji ya fara wasa da bilin gindinta da harshenshi...."wasssssshhh...." Ta fada kmr ana tsira mata allurar shaawarshi, shikam se tsotsar gindinta yakeyi yna tsotsowa yna gurnani kmr mayunwacin zakin dabe tabacin namaba,. Se kara ware masa kafafuwa takeyi tana danna kanshi a cikin gindinta tana ihu...."wahyoooooooo!! Dadih zan mutu!,... wayyooo hammaaaaaaaaaaaa....." Kawai taji ya cire bakinshi, "pls ka maidamin...wayyoo...Dan Allah kacigaba da shamin..hnklina ya tashi..inaso inyi rlzng pls.." take fada duk a kideme take. Kou ina a jikinshi kakkarwa yakeyi tumfa yy mata yasa hannunshi ya kara bude kafafuwanta sosai da sosai yasa hannunshi yna wasa da kofar gindinta... Gabaki days takai maqura a bukatuwa duktabi ta fice a hayyacinta se sambatu takeyi masa tana ihu..... A hnkli ya cire hannunshi daga gabanta ya kamo burarshi ya kara bude kafafuwanta sosai da sosai itakam harda kara wankage kasa kafafuwan idanuwanta a rufe se juya Kai takeyi tana sambatu....a hnkli ya fara Danna burarshi cikin gindinta taki shiga...se yaji dmn mommah na nan tagani a gabanta cewar jannarht ba karuwa bace.... haba Jin yna qoqarin shigarta yasata ta dawo hayyacinta ta fara girgiza masa kai, alamar aah bakinta ya gaza buduwa...Amma Ina bayama ganinta burinshi ya isa ga durinta, Jin yayi yayi a hnklin taki shiga ya dannata da karfin dabemasan ynadashiba nan da Nan yaji ya kece ya shige ciki tsundum wani Irin niima yajita luntsum ji yayi knshi ya kumbura kmr ze fashe..... "Sssshhhh....wowwwwww!...woooowwwwww!!....jannatuldunya!!!!..." Shine abinda ya iya furtawa ya fara motsa burarshi da karfi a cikin gindinta.... Jin ya shigeta da karfi gabaki daya hnkalinta yadawo jikinta azaba ta ratsata ashe jiya ba zafi tajiba shafata yayi, yaune taji ainihin zafin, duka takai masa cikeda azaba jikinta ya fara kyarma, ta fasa kara seda dakin ya amsa. Numfashinta na qoqarin daukewa, a kideme take "Innalillahi...allshnarhhhh...wayyoonarhhhh..nashiga ukuna!!!...hammad zaka kashenine..." ta kara Kai mata duka cikeda azaba ta fashe da matsifaffen kuka. Tana kai masa duka.. "hammad...Dan darajar iyayenka ka bari.......wayyooooooohhhhh" Amma kmr tana zugashi se aikin shukuwa yakeyi da burarshi a cikin durinta.... Wani Irin mahaukacin duka takai masa, "hammad...ka ciremin zan mutu....wayyooooo bazan karaba....' ta fada a kideme. Tausayintane ya tsargar masa amma beda yadda zeyi. Murya na rawa yace "am sorry...Antynarh....." Fasa ihu tayi ta gallara kasa cizo, tinda uwarta ta kawota duniya bata tabajin azaba ba kmr na yau.... Shikam se ihu yakeyi yna sambatu yanacin durinta, yna fadin, "am sorry anty..am sorry...am sorryyyy..." Kuka ta sakar masa tana dukanshi, "hammad bakada tausayine...wayyoo....banason sorrynka ka ciremin dan Allah...ka ciremin....Wlhy inajin zafi gaba gaba mutuwa zanyi...." Ai kmr tana kara masa kaimi gun buga mata gwatso a cikin durinta, luma mata burarshi yakeyi can ciki tana shigewa yana dawowa yna komawa..."wayyooo mommah...zata kasheni...zata kasheni da dadinta...Wlhy bnsan hk gindin yakeda dadihba...Wayyooooooooo.....dadih durinki...wayyoo kina fesomin da ruwa....aaaaassshhhhh karki kashemin burataaaaahhhhh...." Tana ihun wahala yana ihun dadih. Yau jannarht taga ta kanta idanuwanta sukayi ja jawur tin hawayenta na zuba har suka qafe sede ihun kawai takeyi tana nenan temako... "Wayyooo ummihnar.....Dan Allah kizo ki ceceni ze kasheni...wayyoooo hammad pls kaji tausayina....wallahi bazan kara rainakaba.....wayyooooo allahnarhhhh azabar duniya....wayyo rayuwatarhhh....pls ka dena ...nima nadena maka raini daga yau kaine babana wallahi.... hasbunallahi wani'imal wakeel!! Jammarh ze kasheni...Dan Allah bari..Dan Allah ka bari... Hammad...."ta fasa ihu Jin ya kara buga mata burarshi a cikin gindinta, "Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un!....shikenan yau na mutu na lalace....hammad bazaka bariba..." Ta fada tana Kai masa duka, Ina aishi bayamajinta yna cikin duniyar dadih ynacin gindi... "Wayyo gindina...wayyooo...ka yagani wlhy..." Ta fasheda matsanancin kuka. Tanaji yayi rlzn din farko, kmr ze hada da fuskarta ya cinye hk tasha matsa.. tana jiran taji ya cire mata abu kawai taji yaci gaba. "Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un!! Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un!!!" Shine abinda ta furta idonta yy kwalo kwalo yayi jawur taci kuka ta gaji, jikinta babu alamar karfi ji taji gabaki daya karfintanma ya kwace zuwa gareshi. Allah sarki tanajinshi seda yy rlzng sau hudu, badan ya koshiba ya zare burarshi daga gindinta ya kwanta shame shame, ji yy beda wata damuwa duk wata damuwarshi ta kare yau. Runtse idonta tayi tanajin wasu zafafan hawaye nabin kuncinta shikenan yagama mata aiki abinda ta jima tana adanawa ya gama dashi gabaki daya, a lokacin da bata shiryaba, babban tunaninta ta ina zata fara kallon Ummih, gani takeyi kmr tana ganinta zata gane. Yasan ba karamin kaca kaca yayi mataba wajen awa shidda ya kwashe a cikin gindinta yna cinta, Amma still burarshi bata kwantaba. Matsowa yy ya rungumota jikinshi, yna sauke ajiyar zuciya, "I love youh my queen..you are my world..kin Gama min komi wlhy a rayuwata.. nagode nagode Allah yy miki albarka..inhar aljannarki tana kafafuwana wlhy na daga miki ki shiga kawai, Allah yasa ki gama da duniya lafiya, duk lefin da kikaymin ada da na gaba dazakiyimin duk na yafe miki allah yasa ki haifa yara masu albarka dajin kanki...Ni kuma Allah ya karamin lafiyar dazanyita cin durinki..." Fashewa tayi da kuka... "Hammad ..haka zakayimin..saboda kawai inace maka yaro sekayimin wannan wulakncin haba hammad..nifa wasa nakeyi mka amma shine zakayimin wannan azabar.." ta kara fashewa da kuka. Rikicewa yayi hnklinshi yy matukar tashi, da ganin tana hawaye. "Am sorry anty...I don't mean to hurt you..bnyi da niyaba.. hnklinane ya tashi bnsan nayiba.." Hawaye nabin kuncinta, tace "zafi nakeji a kasana kmr kasamin barkono..." A kideme yace "am sorry flower..." Ya gan gara ya bude kafafuwanta ya duba yaga yadda yy mata kaca kaca da jini, jinin ya bata zanin gadon fata fata. Shikanshi seda hnklinshi ya tashi yadda yaga gabanta sema yaga dauriyarta Dan beshama zata iya mgnaba. Dagowa yy kmr zeyi mata kuka yace "sowie flower.." Runtse idon tayi tanajin matukar tsoronshi ashe da gaskene da akace namiji baya kadan gashi yasata ihun daseda voice dinta ya disashe. Tashi yy jikinshi na rawa ya nufa bathroom ya hada mata ruwa masu dumi ya dawo, ya tsugunna a kasan gadon yace "muje in gasa Miki jikinki.." ya jijjibeta ya nufa bathroom din da ita duk jikinta nayi mata ciwo kmr danye haka taji jikinta ya koma mata, ko ina da ina ya saki. Motsi kasan seyace mata "sannu my love.. sannu knji..allah yy albarka.." itakam gani takeyi kmr yna sane yy Mata hkn. haushinshine ya rufeta hadi da tsanarshi, da Kuma tsoronshi. Tnaji tna gani yasata a ruwan dumin, ihu ta fasa da disasshiyar muryarta ta kankameshi. "Zafi...wayyo.." "Sowie my wife..am sorry..." yace yna dannata a ruwan dumin, ta kara fasa kara zata mike ya riketa dam. "Dan Allah ka cireni zafi.. waaahala..wayyo.." "Am sowie first love..Yi hkri.." Ta fasheda azababben kuka tana rirriqeshi. seda yayi mata ruwan dumi uku ya gasa mata jikinta, tayi wankan tsarki da kyar, yayi mata wankan sabulu ynajin tausayinta. Ya dora mata towel ya dawo da ita dakin, a kn kujerae 3sttr ya ajiyeta yayi mata sannu ta hade rai. Murmushi yy ya dauko wayrshi yyma bedsheet din daya baci da jini hoto batare da sanintaba yayi mata hoto, kna ya ajiye wayar, ya yaye bedsheet din ya nufa toilet dashi, ya nade hannu rigarshi ya wankeshi tas ya shanya kna yy wankan tsarki dana sabulu ya dauro alwala ya fito, jikinshi daure da towel yna goge jiki da wani. Idanuwanshi ya sauke a knta baccin whla takeyi motsi kadan seta yatsina fuska Qarasowa yy ya zuba mata ido, yna tuna dadin dayasha a gindinta, Sam be qoshiba ji yakeyi kmr ma ya karayi, daurewa yy ba hkn yasoba. Ya shafa lotion dinshi ya feshe jikinshi da turarruka dai dai wayrshi tayi ringin dubawa yy yaga sunan anwar, kin dagawa yy seda ya gama ya shiya cikin kana Nan kaya fuskarshi se annashuwa takeyi. Kallonta yy yga baccinta yy nisa dayake kujerar faffadace, gyara mata kwanciya yy. Ya dauko bedsheets ya shimfida a kn gadon ynason ya maidata kn gadon Amma yna tsoron kada ya katse mata baccinta. fice yy a dakin, ya nufa bedroom din su anwar. Zaune sune shida suhaim sunacin abinci,seda hammad yaga abincin kna ya tuna da azababbiyar yunwar dayakeji ji yakeyi kmr anyi masa sata a cikinshi. "Ango kasha kamshi..." Cewar anwar. Suhaim yace "kai..kunbamu tsoro tin dazu bb labarinka ko motsinka bamujiba duk dadin abunne.." Anwar yace "bakaga har wani haske yayiba face dinshi yy annuri.." Hade fuska yy yace. "Dallah can ku yarane bazaku ganeba..." Anwar yace "nide naji komifarh.." Suhaim yace "me kaji.." Anwar yace "Ina ruwanka...ba jiya ka koreni daga room dinkaba.." Hammad yace ka tabbata munafuki..kanawa miji da Mata labe.." Suka kwasheda dariya karasawa yy yazauna tare sukaci abincin seda ya koshi kna yamiqe yace "kada Dan iskan daya sake kirana inael tareda iyalina.." Suhaim yace"Kai qaramin Dan iskane.." Hammad yace "daman nace maka ni babbane..." Suka kara kwashewada dariya hammad ya fice daga dakin ya nufa dakinsu yasae key ya bude Daman daze fita seda ya rufe dakin. Har lokacin tana baccinta takeyi tana sauke ajiyar zuciya kai dagani kasan baccin wahalane. Krsawa yy ya dauki wayrshi ya kira yace a kawo musy chips and egg da tea. Kna ya ajiye wayar ya karasa ya kwanta bisa gadon yana sauke ajiyar zuciyar dadin dayasha. ba jimawa akayi knocking dakin, tasowa yy yna matsifa za a tayar masa da mata, Nan ya bal bale wanda ya kawo abincin da matsifa, shiko se bashi hkri yakeyi kmr ze kwanta kasa a qasa. Amsar abincin yy ya dawo dakin yaga ta bude idonta dan tin knocking din ta tashi. "Sannu flowers..Dan iskarnan be ya katse miki baccinki ko.." ya ajiye trea din a kn canter table. Ya zauna a hannun kujerar. Yamutsa fuska tayi tanaso ta tashi zaune Amma ta gaza tashi. Ya lura da hkn temaka mata yy ta tashi, ta zauna da kyar. "Sannu my love.." Ta yamutsa fuska kmr zatayi kuka. Ga yunwa na cinta duk yabi ya wawuke mata ciki, ji takeyima kmr hadda yan hanjinta ya hada ya kusan cinyewa. "Me kkeso kici..gashi nasa a kawo miki chips ko bakyaso, a kawo miki abinda kikeso.." Bnza tayi masa, tana wash wash. "Malama nimafa naji zafinnan kawai duk kinbi kin whlar dani..kawaide ni bnyi kuka bane.." Kuka ta fashe dashi, harda shasheqa. Duk rudewa yy yace "am sorry first love..muje asibitinne?.." ya kashe mata ido daya [10/30, 3:51 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..72, Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. *Sabon book Dina me suna AUREN YIMA KAI..fans karku bari a baku labari, labarine me cikeda nishadantarwa da fadakarwa,and ilmantarwar.* Babu editing. Karasawa yy ya rungumota jikinshi bb abinda yake tunawa se yadda durinta yakeda mugun dadih da test ji yakeyi bb namijin daya kaishi jin dadin gindin mace, ansha dashi dayasan hk gurin yake da, tin rnr da aka kawota ze fara cinta yayita cinta, kou ze samu sassauci. Rungumeta yy jikinshi tsam, yna shafar suman dake kanta, ita kuwa se kara sakin jiki takeyi tna baccin gajiya, tana shasheqar kukan datasha. Tinda yaji jikinta a jikinshi yaji hnklinshi ya tashi burarshi dmnde already a miqe take ta kara miqewa sambal. A hnkli yake sauke ajiyar zuciya yaso ya kyaleta Amma zuciyarshi ta kasa daure hkn. Shafarta yashigayi duk yabi ya kidime, yakai hannu kam duwawunta yana shafasu yana dan mammatsasu, hnklinshine ya kara tashi Jin taushin duwawunta a hannunshi, a hnkli a hnkli yake shafarsu ynason duwawu da nono musammanma nata bkrmin rudashi sukeyiba, . 🙊 Kmr a mafarki taji ana shafa mata duwawunta setafi tsammanin mafarkinne, tacigaba da turu masa duwawun Dan tanajin dadin mammatsawar dayake musu, ai kmr ta zugashi ya Kara rikirkicewa yacigaba da mammatsasu son rnshi, ji yakeyi kmr kada su rabu su dawwama a haka, maida hannunshi yayi a kn nononta Kan ya kumbura yayi kato sema yaji nonon sun kara girma suna cika masa hannu, dmn haka yakeso, a hnkli ya fara matsasu yna luguigutasu..se ajiyar zuciya yake saukewa time to time. Duk abin Nan da yakeyi mata tasha a mafarkine danta saba mafarkinshi yna romancen dinta. Juyowa da ita yy ta gaba ya manna bakinshi cikinnata da sauri ta amsheshi ta fara tsotsa a hnkli a hnkli, kmr tasamu sweet hk tarinka tsotsar tungue dinshi, ai Nan ta kara gogitashi, duk yabi ya qosa yajishi a cikin durinta. Hannunshi na Kan nonuwanta, yna murzasu yna matsawa duk a kideme yake... A hnkli ta dora hannunta a kn kirjinshi ta fara shafo kwantacciyar sumar dake kwance luf a kn kirjinshi, tana wasa da kn nipple dinshi. Wani irin dadih yakeji yna masa yawo a jijiyoyin dake jikinshi, goga mata burarshi ya farayi a cinyoyinta, ai Nan kan burarshi ya kara miqewa, kwace bakinshi yy daga bakinta, ya kamo hannunta ya dora a kn burarshi. "Pls tabamin..." Ya fada a gigice. Ai Jin muryarshi radau a kunnenta, ya farkar da ita daga mafarkin datakeji. Jikintane yahau rawa. "Dan Allah ka bari pls..." Jawo hannunta yy ya dora bisa burarshi yace "pls yimin wasa da burata Dan Allah..." Idontane ya cikada kwallah yau tashiga uku, datasan ba mafarki takeyiba da bata yadda ta biye masaba, duk a tunaninta mafarki takeyi. "Pls mna..Dan Allah.." ya kara rokarta yna wasa da hannunta a kn burarshi. Kwallar data zubo mata ta goge, zartausayi. ta fara wasa da katuwar burarshi a hannunta. "Ssssshhhhh....yimin sosai pls..." Ya fada a gigice. Wasa da burarshi tashigayi tariga ta sadaqar, hk ta rinka juyata a hannunta tana sama da kasa a ramin hannunta..Zillow yashigayi mata hannunshi na kn nononta yana matsa kan, tanajin dadin yadda yake wasa da nonon nata amma tsoro ya hanata taji dadin sosai. Da knshi ya dagota ya tashi zaune ya jingina da gadon, ya danna kanta a kn burarshi, hk ta shiga tsotsar masa tana wasa da yawunta a kn burarshi.... "Aaahhhhhhhhhhh.....kin.....iya..... wow....kin ....iya...sha...min....bura....wayyooo.....aaaahhhhhhh... Mommah....wayyo.....Zan....." Ta danna kan burar tashi har zuwa maqogaronta, Nan da nan wani ruwa me yauki ya shiga ambaliya a bakinta...shi kuma se danna knta yakeyi kmr yna cinta, bakaramin dadih yakejiba kmr baya duniya yake jinshi. Cire bakinta yy a kn burarshi ya cire rigar dake jikinta gabaki dayanta ya jefar da ita, ya jawota jikinshi yana kissn ko ina a jikinta.. nan idonta ya kara rena fata, itakam batasan haka yaronnan yakeba da naci da batamayi kuskuren biyoshiba dukdade be gaya mata cewar ga abinda zasuyiba, danko tana gogin hauka yace mata ga abinda zeyi wallahi bazatazoba Kwantar da ita yayi ya wangale kafafuwanta ya kafa bakinshi a kn durinta ya fara tsotsar clit din gindinta kmr yasamu sweet,... Zafi zafi da dadih dadih takeji a lokaci daya, ga kuma bargaba cike da zuciyarta... A hnkli ya tura finger dinshi saitin kofar gindinta wani irin zafi taji ta zabura ta tashi zaune, "Dan Allah ciremin ginger...washhh...zafi nakeji..." Ta fada kmr zatayi kuka. Shikam gogan sama sama ma yake jinta. Gyarata yy ya danna mata harshenshi cikin gindinta...wani Irin dadih taji seda ta kwallara ihun dadih. "Wayyooo! Washhhh!!... aaaaahhhh..." Kmr tana kara tayar masa da shaawa yakeji, ci gaba yy da tsotse mata gindinta, yana yawo da harshenshi tacan ciki, ai kmr zatayi hauka Dan dadih, bakaramin dadih takejiba. Seda yy 30mnt yna tsotsar gindinta, daketa ambaliyar ruwae, seda ya tabbatr duk wani magudana na gindinta ya balle ya fara bada ruwa kna ya cire bakinshi daga gindinta jikinshi na rawa, Kai kace yau ya fara cinta. Komawa yy ya jingina da bayan gadon ya jawota jikinshi. "Ki..hau...min...burata..pls...ki..cini..." Ya fada muryarshi na cracking. Ya jawota ya bude kafafuwanta ya dora a jikinshi ya fara qoqarin seta burarshi da gindinta, ta matsa duk idanuwanta a waje, "pls..kadena..bakace bazaka qaraba..Dan Allah karka karya alqawari pls.. karkayi Dan Allah..gurin nayimin ciwo.." hawaye suka shiga ambaliya a kn kuncinta.. Ina aishi bayaji baya gani, ya ware kafarta ya tsugunnar da ita ya danna mata burarshi..a hnkli a hnkli take shiga dan har lokacin jikinta a rufe yake... Miqa tayi ta kwallara wata uwar qara duktabi ta gigice..."Dan Allah...zafi...hammad...Zan mutu.... wayyyyoooooooo..."tayi mgnr tana shafo gindinta daya cikata fam da burarshi azaba ta isheta ita kuma jikinta har yna rawa ammafa bana dadihba na wahala. Yadda yakeso Sam bazata iyaba, mikewa yy da ita a jikinshi still burarshi na cikin gindinta, ya kwantar da ita a qasan canter carfet din dake dakin,... jannarht Kam tana kallon ikon Allah idanuwanta na zubar da kwallah, yau taga izayar duniya, se taji ta qara tsoron uban gijinta, sannan ta qara jinjinawa mata inde wannan azabar sukeji a hk harsu tara yara hudu,wasuma biyar. Nan ya shiga buga mata gwaso da karfinshi, yana kai ziyara lungu da saqo na gindinta, itakam babu abinda takeji sama da azaba, da mugun zafi. "Nashiga uku!....hammad zafi...wayyooo...wallahi bazan taba yafe makaba...sssh.. Innalillahi...wayyoo...zaka fasamin gindina..." Ta fada tana shashekar kuka tana kaiwa carpet din matsa da karfi, azaba ta isheta. Shi gogan kmr tana zugashi har wani qara dago duwawunta yakeyi yanna danna mata burarshi a can cikin durinta.... juya Kai kawai yakeyi yna kiran sunayen ubangijinshi."ya ilahi..ya rabbih...wow...gaskia kinada dadih...bazan iya barinkiba...wayyo...kina bani dadih...gindinki da jiimaaaarhhhhh...durinki da ruwaaaaaarhhhhhh...." Ya fada a kidime yayinda dadin gindinta ke rudashi, ga dadin natural ga dadin tsumuwar da tayi, ai kmr zautacce haka ya koma, cinta yakeyi yna ihu, yna sambatu, yna jujjuya kai, seda yy rlzng sannan ya chanza steal zuwa gefe da gefe. Ya riqe kafarta daya a hannunshi ya danna mata burarshi a cikin gindinta, sedata kwallara kara tsabar azabar datakeji tana kara qaruwa.. shikam in bnda ddh baya tantance komi, jikinshi na rawa yacigaba da cinta kafarta daya na hannunshi, yna ihu yna sambatu yana kaiwa kou ina a jjikinta dumbata. Jannarht kam ta zubawa sarautar Allah ido, tayi kukan tayi kukan harta gaji, Dan hk ta miqa lamarinta ga mahaliccinta. Seda yayi steal uku da ita na ukun shine goho,yanason goho sosai yafijin dadin cin gindinta a gohon tafi masa dadih. Seda yy rlzng hudu ya zare burarshi daga gindinta, tana a miqe still, komawa yy ya kwanta a kn carpet din yna sauke numfashi bkrmin dadih yajiba a gindinta, Allah yy Mata ni'ima. Yna zarewa ta miqe tsaye a hnkli tana cije lefe idonta ya kumbura yy suntum, ga yunwa tnaji, tnajin sperm dinshi na gangarowa ta kafafuwanta, a hnkli ta tako ta karasa kan kujerar tazauna tana cije lefe, jikinta duk yna mata ciwo, ta jingina da bayan kujerar, tna Jan majina Dan har mura ta kamata. Tasowa yy ya kunna ligt din dakin ya zuba Mata ido, da knshi ya hango tayi yar rama, Amma ta kara harske tayi fresh abinta, tsusayintane ya rufe zuciyarshi. Qarasowa yy yazauna a kn kujerar kallo daya tayi masa ta dauke idanuwanta ta kalli agogon bangon taga 1:30am. Lumshe ido tayi tana sauke ajiyar zuciyar azabar datakesha a gunshi. Kamo hannunta yy cikinnashi, yji jikinta yadau dumi hnklinshine ya tashi. "Sannu first love...naji jikinshi da zafine.." Juyowa tayi ta gallara masa harara zuwa ynzu ta tsaneshi gabaki daya a rayuwartama batason ganinshi kwata kwata. Ya hango haushinshi kwance a cikin kwayar idonta. "Am sorry my love...wallahi bnda niyar miki hkn...Allah ne ya kaddarmin...nasan ina cutarki pls kiyi hkri..Dan Allah ki yafemin bazan qaraba... " Ya fada yna mammatsa hannunta cikinnashi. Kwace hannunta tayi ta fasheda kukan da babu hawaye. "Wallahi banasonka na tsaneka...mugu azzalumi..insha allahu se Allah yayimin sakayyah.." Ta fada cikin kuka tana sauke ajiyar zuciya. beji zafin kalamantaba saboda yasan abinda yy mata ya cancanci hkn... "Am sorry first love..wallahi dadinkine yayimin yawa ...inda banyiba zan iya zautuwa...inasonki ni more...am sorry Kiyi hkri pls." Ya dora hannunshi a bisa wuyanta nanma yajishi zafi rau. Daga masa hannu tayi, "banason haqurinka...ka riqe kayanka.." "Okay mah..." Ya mike jiki a sanyaye. Ya nufa toilet bayanshi tafi da kallo tanajin haushinshi na yawaita a zuciyarta,hannu takai gindinta ta dangwalo sprm dinshi tagani da jini jini da wani abu brown color, ga azaba nacinta inside.ta tabbatr hammad yy mata illah dan zafin datakeji ya wuce misali. Tana nan zaune kn kujerar, ya fito daga wanka jikinshi daure da towel, direct ya dauketa cif ya nufa bathroom da ita, jikinta duk ciwo yakeyi mata sannan ga zazzabi a jikinta, a ruwan dumin daya hada yasata, babu bakin ihu dukda tanajin zafi sosai, sede ta lumshe ido kawai, ta rike hannunshi da karfi."sorry my one..." Ya fada cikeda tausayawa yna kallon nononta, harsu sunyi ja jawur. Gasa mata jikinta sosai da sosai harda towel kmr me wankan jego, aiko tadanji sassuci, a jikinta. Wankan tsarki tayi a daddafe yy mata wankan sabulu da soso kna ya dora mata towel ya dawo ya ajiyeta a kn gadon. Kna ya koma ya goge inda suka bata da sperm dinshi. Ya daukko musu snacks a cikin frij da hollandia milk yazo ya tayrda ita ya fara bata aiko ta amshe daman yunwa ta isheta, seda taci ta koshi tasha hollandia milk din tayi dam, dmn akwai ma ajiyar magunguna a dakin, hk ko wanne daki na hotel din yake, suna ajiye box na magunguna. Kwantar da ita yy ya daukko box din ya bude ya fara duba paracetamol yagani ya daukko yazo ya bata, tashanye. Ta koma ta kwanta. "Sannu my one..ko zaki duba box din , zaki samu pen rlp." Ai kmr yasan tana bukata, tashi tayi da kyar... ya kawo Mata box din tana dubawa ta gani. Amsa yayi ya balle mata ya bata ta kora da ruwa ta koma ta kwanta jikinta kuwa ko ina da ina ciwo yakeyi mata. "Waashhh..." Tace tana miqe kafafuwanta. Cikeda tausayi yake kallonta. "Sannu first love..Allah ya baki lada fiyeda whlr da kikasha..Allah yy miki albarka." Bnza dashi tayi ita azabar dake jikintama ta isheta. maida box din yayi ya dawo shima yaci snacks din da hollandia din damn cikinshi a wawuke yake. Ynaci yna kallonta, idonta a rufe tini baccin whla ya dauketa time to time tana sauke ajiyar zuciya shima dukma whla ne. Cikeda tausayi yake kallonta, ta fada sosai.kmrba itaba, harga Allah yasan ya zalinceta daga jiya zuwa yau, Amma ba laifinshi bane zuciyarshice bazata iya dauremasaba.. Kammalawa yy ya kwashe sauran yasa a frij ya nufa toilet yy brush yayi alwala, kna ya dawo ya feshe dakin da room freshener me kamshin gasken, ya saka jallabiya ya shimfida dadduma ya fara nafilfili nayima Allah godiyar kyautar da yayi masa, me dadh da kwantar da hnkli. Seda yy sallarh asubahi kna ya tashi daga duddumar ya krsa ya tasheta dantayi sallah, seda yadan bubbugata ya kira sunanta kna ta bude idonta a wahalce ta saukesu a knshi, yatsina fuska tayi..shi kuma murmushi ya sakar mata. "Sannu yammatarh narh yaya jikinnamu..." Yy mgnr ynakai hannu jikinta. Bnza dashi tayi.. Murmushi yy yace "sannu matar so..Tashi muje kiyi alwala kiyi sallah.." Yunkurawa tayi ta tashi, zaune nan taji gindinta yy tsami, maganin datasha me karfine tasha inta tashi zatajita garau amma abu yaci tura tabbas akwai matsala. Sauke kafafuwanta tayi a qasa tanajinsu suma sunyi mata nauyi. "Kai kin cika raganci wannan dan abun da nayi kiketama wannan rakin..uhm kinada raki." "Hmmm ba lefinka bane..." ta fada a zuciya ynzu duk lokacinsane Amma ze wuce ai. Tafada tana yunkurin tashi. Murmushi kna ya kamo hannunta ta miqe suka nufa toilet din, seda ya gasa mata jikinta sosai da sosai yy mata wnkan sabulu kna tayi alwala ta fito daure da towel hannunshi na cikinnata. Yasa mata rigarshi jallabiya ta yafa mayafi ya shimfida mata dadduma, ta tada sallarh da kyar takeyi, harta idar tnayi tna cije lebe. Duk yna zaune yna kallonta kmr ya samu tv. Tayi adduarh ta shafa ta miqe da kyar zata nannade daddumar yy sauri yazo ya amsa yace "bnso kisha whla kiji da wadda nake baki.." ta wuce abinta ta kwanta, Kan gadon tayi rufda ciki, tanajin bacci againt. Dan baccin be ishetaba ya tasheta. Byn ya ajiye daddumar ya dawo inda take kwance a gadon, cikeda shaawa yake kallonta kai kace bashi ya citaba jiya. "kou zakisha milk ne babyna.." Ta girgiza masa kai cikeda kosawa dashi.. "Bakijin yunwa.." Tyi bnza dashi danya isheta. ",Dan Allah ki tashi kisha ko freshyo ne nasan kinajin yunwa..ko zakici wani abunne a kawo miki.." Batare datace komiba ta juya masa baya, duwawunta yabi da kallo, se yaga sun kara girma. Bkrmin tayar masa da sha"awa sukayiba, xagayawa yy ya kwanto jikinta ya rungumota jikishi, zuwa lokacin alfirij ya fara bayyana. Tanaso ta kwace jikinta daga nashi amma babu hali. Wasa wasa ya fara shafarta yna mammatsa mata duwawunta da nonuwanta a hnkli a hnkli, duk yabi ya rude,itakam ta zubawa sarautar Allah ido, danta riga ta dena kuka, ta gajima da kukan, Inda ace hawaye na qarewa da tini nata ya juma da karewa. Iyakar maqura hnklinshi yakaiga tashi bb abinda yakeda bukata daya wuce yajishi a cikin durinta me dadin gaske. A hnkli ya juyata yahau samanta ya fara qoqarin saita burarshi da gindinta. Ganin da gaske yakeyi cinta zeyi ta tureshi tana fadin. "Wallahi tallahi bazan iya zama da kaiba...kawai ka kaini gida..wannan ai rashin Imani ne..shikenan inka dukufa a abu daya ka dukufa kenan..angaya maka ni injince.." tanaso tayi kuka Amma bb hawayen. Data tureshi a memakon ya dagata seya kwato jikinta yna sauke ajiyar zicciya. ynajin tausayinta da ace ynada yadda zeyi daya haqura amma bashi haqurin ji yakeyi in beyiba ze iya mutuwa, adade romances nayi masa amma a ynzu inbe dangana da gindintaba bayajin dadih. "Dan Allah ka dagani pls..kasakarmin nauyi.." ta fada tana tureshi. Wasa da cinyarta yashigayi, da wasa da wasa ya mamayeta ya zira mata burarshi cikin gindinta.... "Nashigaaaa ukuuuuuhhhh!!!.." ta fada da sauri tana ihu, ta kwalalo manyan idonta waje. Da sauri tajanye jikinta yaji burarshi na shirin subucewa daga gindinta da karfi ya jawo kafafuwanta, yna fadin, "tsaya..pls ki tsaya...in kada ki ciremin burata daga gindinki pls..." Ta fasa kukan da bb hawaye Dan tini hawayenta ya qafe. Tana jan numfashi da kyar danji takeyi kmr ze kasheta, "ka ciremin...Dan Allah...pls hammad ka ciremin...in kanayima darajar iyayenka..." Ta qara yin baya. Ya kara jawota. "Pls ...wassshhh...ssshhhh...ki tsaya...dan...allah..in bnyiba zan haukacene wallahi...Dan Allah ki tsaya...in kinajan jikinki dinnan zaki ciremin ....wayyooo...tsaya.." ya jawota da karfi ya rigeta gam ya fara caccakar durinta da katuwar burarshi... Wata iriyar wawura ta kaiwa wuyanshi ta gantsara masa cizo a wuya Dan azabar datakeji ta shahara, hi takeyi kmr ana hura Mata wuta a gindinta, hkma takeji a mararta, kmr ze zazzage mata yan hanji,,, Aishi bemasan ta cijeshiba, kou a jikinshi, dadih kawai yakeji yna ratsa masa burarshi yayinda burar tashi take bawa mararshi, mararshi ke bawa dukkanin sassan jikinshi. Kanshi yy masa girma kmr ze fashe tsabar dadih, jinshi yakeyi kmr yna yawo a jirgin sama yayin dayake shawagi dashi a sararin samaniya, . "sssshhh...waaasshhhyooo.mommah...wayyo mamata...wayyoo....marata...wayyo dadih....wayyooo durinki ze kasheni anty......ya ilahil...ya rabbih...." Shine abinda yaketa fadi mata dai dai kunnenta kmr ze fasa mata dodon kunne takeji,. Shikam se buga mata gwaso yakeyi sam bayako gajiya. Itakam se nishi takeyi sama sama tana janyo numfashinta da kyar danji takeyi kmr ze kasheta. Cinta yakeyi yana shafar belin gindinta yana lailayashi, tana kara masa barin ruwa a cikin gogin gindinta,,wani Irin ci yakeyi mata na Allah ya tsine uwar me karya, bkrmin buga mata gwaso yakeyiba bb abinda kkeji a dakin se karar burarshi dake gogar durinta da kuma ihunsa, se nata numfashn dasema ka kasa kunne zakaji, seda yy rlzng biyu a haka kna ya cire burarshi daga gindinta ya maidata ta kife ya ware kafafuwanta ya koma samamta ya zira burarshi yaci gaba da caccakarta. Yna ihu ya rasa dalilin dayasa baya gajiya da cinta sema karfi dayakeji a jikinsa. Allah sarki jannarht baiwar allah, tini tayi wujiga wujiga tin tana numfashin da kyar hartazo ta koma numfashi ta baki, gashi tnajin burar kmr zata Faso mata bakinta, Ido kuwa ya raina fata, se cinta yakeyi bayaji baya gani... Se wajajen 12;pm yabarta badanfa ya koshiba. So yna cire mata ta yunkura zata tashi ya mayar da ita ya kwantar shima ya kwanta a jikinta, yna sauke numfashin. "Meyasa dana gama sex dake seki rinka tashi.." ya tambayeta yana lakacin hancinta,. Ture masa hannu tayi daga hancinta tanajin bakin cikinshi kmr ze kasheta. Murmushi yy yace "saboda bakya son inyi miki ciki kou...ainariga nayi.." ya fada yna kara goga mata burarshi a jikinta. Tureshi tayi da sauran karfinta dake jikinta, ta samu kuwa ta tureshi din, ta tashi ta koma kasan tiles ta zauna zaman dirshen se yanzu tasamu damar kuka. fashewa tayi da kuka tna fadin..."wallahi yau seka sakeni...bazanbar gunnanba seka sakeni...bazan iya da kaiba kafi karfina...ka sakeni kawai ka samu daidai da kai.." tayi mgnr tana kuka. Saukkowa kasan shima yy ya kamo hannunta cikinnashi, "am sorry hayaty...ai kece dai dai dani inba keba wazan zauna da ita...haba kefa antynace..inasonki.." Fisge hannunta tayi cikinnashi tace "ni wallahi bna sonka...na tsaneka... Ka sakeni kawai..Dan wallahi in na tafi yau bazan qara dawowa gidankaba...har abadan na barka..." Tayi mgnr tana share hawayen dake fuskarta tsakaninta da Allah take fadin hakan, harga Allah bata kaunarshi ynzu kawai ya fitar mata a rai. Kuyi hkri da kadan pls. [10/30, 3:51 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..73 Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. *Sabon book Dina me suna AUREN YIMA KAI..fans karku bari a baku labari, labarine me cikeda nishadantarwa da fadakarwa,and ilmantarwar.* Babu editing. Rungumota yayi jikinshi ya fara mata kalamai masu dadih da sanyaya zuciya, zuciyarshi fal tausayinta, hk ya rinka lallashinta da alqawarin baze sakeba. Da kyar yasamu tayi shiru ynata sa mata albarka yana bubbuga bayanta. Kana daga bisani ya dauketa ya nufa bathroom da ita ya gaggasata tana kuka tana raki, Amma haka ya gasata kou ina a jikinta, tayi wankan tsarki kna yayi mata na sabulu ya daukkota ya damra mara towel ya kawota kan kujera ya ajiyeta, yazo ya chanza bedsheets dan wancanma ya baci da jini ya nufa bathroom da bedsheet din. Ido tabishi dashi harga Allah inde haka akeyin auren ta haqura dashi har abadan bataso, insha allahu ita da gidan hammad kuma sede labari. Ta juya kwanciyarta kn kujerar tana tuna izayar da yayi mata, ajiyar zuciya tasauke tare da shashaqa. Seda ya wanke bedsheet din ya shanya, kna yy wankan tsarki hadi dana sabulu ya fito daure da alwala. Towel a kugunshi daya a saman kanshi. ido ya zuba mata dagani kasan tana cikin wani hali, "sannu flower.." Banzw dashi tayi ta kara juya fuskarta gefe guda. Murmushi yy ya isa gaban mirrow yashafa lotion dinshi, ya isa ga drower ya dauko kananan Kaya yasaka, sun amshi jikinshi kwarai, yayi matukar kyau, Irin kyaunnan na bugawa a newspaper. ya feshe jikinshi da perfume. Karasowa yy kujerar datake kwance, hannunshi riqe da lotion dinsa ya fara shafa mata, bakaramin Jin dadin kamshin lotion din takeyiba shiyasama ta barshi, yna shafa mata lotion dinne amma rabi mammatsa mata jiki kawai yakeyi, yna neman ya rasa hnklinshi shaawarshi tini ta tashi, yna neman zautuwa, se shafa mata duwawuka yakeyi wai dasunan yna shafa mara lotion, ji abun yy yasa yasata ture masa hannu. Ajiyar zuciya yasauke cikeda bukatuwa yace "sowie..." Juyowa tayi tana facing dinshi towel din jikinta ya zame tagun nononta ido ya zuba musu, Nan da nan idanuwanshi suka rikide zuwa red. Cikeda mamaki jannarht take kallonshi, idanuwanshi cikeda dumbin shaawarta, ta fara tunanin hammad wani abu yakesha, gashima yna neman zautar dashi, ace in mutum ya doshi abu daya, yarinkayi kenan Aiko abincine ana daga masa kafa, Amma se yayita Abu daya sekace hariji, Allah yasani bazata iyaba, kwara ta lallabashi ya kaita gida ta huta. "Yah hammad Dan Allah ka kaini gida..." Yadda tayi mgnr seta bashi dariya. "Aah bazan kaikiba...bangaji dakeba wallahi.." yafada yana kallon nononta. Kashe murya tayi tace "Dan Allah ...Dan annabin rahama...ka kaini gida..Wlhy nasan yanzu ummih duk inda take hanhalinta baya Kwance." Ta karashe mgnr tana marairaicewa. Se yaji tausayinta ya cika masa ruhi. Cikin magiya takara cewa. "Dan Allah ka kaini gida..." Nan tayita rokonshi se yaji ta bashi tausayi, Amma yna bukatar ta againt. "Zankaiki..." Farin ciki tashigayi kmr ya kaita gidan takeji.. "Amma pls zaki bari in kara daya kawai.." Zaro ido tayi tace "aah Dan Allah...inka kara mutuwa zanyi." "Pls ki daure Dan allah rlzng daya zanyi..." Hawayene ya taru a idonta, da gaskefa yakeyi ze qara dinne, "Dan Allah kayi hkri pls..ka barni haka, wanda kayima yayi yawa, na tabbata kayimin inillah..gindina se zafi yakeyimin.." Marairaiceewa Yayi yace "pls..to kiyi romancen dina.." ya marairaice... Kuka ta fashe dashi. "Ai inkacee romance ...bashi kakeyiba seka zarce .." ta kara volume din kukanta. Tsayawa yy yna kallon yadda take kuka kmr wata qaramar yarinya. Hannu yakai ya dauki wayarahi kenan yga anwar na kiranshi, dagawa yy ya kara a kunne. Daga bangaren Anwar yace. "Kai...Hamad kna iskancin dakakeso wallahi...kira nayi maka yafi dari baka dagawa..sannan nazo dakinku nayi knocking kayi banza dani.." Hammad yayi tsuki. "Yanzu meye..ko zaka tsaya cigaba dayimin lissafe lissafenkane marasa amfani.." Anwar yace "barni in fada..gaskia ka bani haushi, harga allah, jiya munje kai ango shima mun kiraka baka dagawa kasa baiwar allah a daki, Allah yasa ba izaya kakeyi mataba,,Dan wannan shirunnaka ba alkhairi bane.." Hammad yace "dayake matar uban wanine...ka fadi dalilin kirana, inba hkba wallahi Zan kashe wayar.." Tsaf anwar yasan ze iya kashe wayar, "niima ce taketa kirana tin 9:am.. natura mata num dinka takiraka bakayi picking.." Dafe goshi yy yace "Oh bari Zan duba in kirata meye qarshen num dinta.." Anwar yace "080 be karshen 73 .." Hammad yacee "Okay...." Ya katse wayar. Ya duba wayarshi yaga missn call yakai ishirin harda Mommah da jawaheer da daddynshi da daddyn anwar, da num din niima. Dealing num yy yace a kawo musu abinci. kna ya katse yayi dealing num din niima jannarht na kallonshi. Bugu daya biyu ta daga,. Ita ta fara magana "haba yallabai...haba ranka ya dade..tin dazu nake kira baka dagaba.." Hammad yace "am sorry sister, wayarce take silent., Yakike?" "Lafia lau..harkasa gabana yayi mummunan faduwa, wlhy nasha yadda kace setayi sati biyun." Yar dariya yy yace " aah amma se zuwa jibi.." Niima tace "ka temakeni ka temaki rayuwata Dan Allah, wallahi ynzu hk seda Ummih ta kirani, sede narinka mata dubara, pls ka temaka ka dawo da ita..." Jannarht na jinsu, ta zubo masa ido shima ita ya zubawa idon. "To shikenan hajiya zuwa anjima insha allahu..." Niima tace "harse anjuma yallabai...yanzu haka ita nake jira, " Hammad yace "kinadeson rabamu.." Niima tayi yar dariya tace "Ni na isa..." Shima dariyar yy kna ya miaqawa jannarht wayar ta amsa jiki a sanyaye ta kara a kunne. "Sis yakike.." Niima tace "lafia lau sis I miss you.." Jannarht tace "Mee 2.." Niima tace "kinsan allah kmr Ummih tasan inda kike, yau tinda sassafe wajajen 7:am ta kirani, tace Wai kina ina ne, sede nace mata kanki na ciwo kina bacci, tadece to badan ta yardaba..daga safiya zuwa yanzu tayimin kira yakai goma, se karya kawai nakeyi mata daga karshe nace mata Ni na fita, tace in turo da num din dazata sameki, nace mata tou, data kara kirana nace mata yanzu muna hanyar dawowa gidane...Dan Allah ki roqeshi ya kawoki gidan anty raihana, semu wuce gida daganan...in kika kara awa dayama nashiga uku." Cikin sanyi murya jannarht tace "Allah sarki ummihnarh nyi kewarta...Nima na qosa in dawo.." Niima tace "munafuka se mgna kikeyi sanyi sanyi..karya kikeyi kice kin kosa ki dawo byn kina nan manne da miji, kinajin dadinki.." "Inadecin azaba..." Ta fada a zuciya Amma a fili batace komiba, hmklinta ya tashi Jin Ummih nata kira tana tambayarta, batasanma da wani Ido zata kalletaba. Hammad ne ya amshi wayar, niima tacigaba dayi masa magiya yace insha allahu ze qoqarta yaba zuciyarshi haquri ya kawota.." Niima tace "to yallabai..." Kna suka katse wayar. Dai dai akayi knocking, ya tashi ya bude ya amshi trea din ya dawo cikin dakin ya ajiye a kn canter table. Da knshi ya dauketa yasata a cinyarshi ya rinka feeding dinta superghetti ne jlp se naman kaza, yabata taci tayi nak yabata drink ta kora kna ya kara bata magunguna tasha. Sannan yaci nashi abincin ya gama taga ya nufa gyaran bed yasa sabon bedsheet se hnklinta taji yayi mummunan tashi, ya dauketa ya maidata kan gadon. Ta zuba masa ido,jikinta har yna kakkarwa. Ta tashi zaune a kn gadon. "Nifa ka kaini gida gaskia, bazan yadda ka karayimin izayarnanba..na gaji..ka kaini gida kawai..." tna mgna tna kulle Ido rnta a matukar baci. Ido ya bita dashi yadda take matsifa tsakaninta da Allah, "mijinki kike gayawa kin gaji...Kinason Allah yy fushine dake.." Kou kallonshi batayi ba, murmushi yy ya krsa ya manna Mata kiss a kumatu kna ya juya ya daki ATM card dinshi ya fice daga dakin ya rufeta ta waje. "Hammad ina zakaje...me kake nufi..Wlhy ka dawo ka fitar dani a dakinnan..." Ta fada dai dai yna ficewa daga dakin yna jinta. Kuka ta fashe dashi me matukar kunar zuciyar me sauraro, hammad shine mutum na farko data tsana a rayuwarta. Ko ganinshi batasonyi. Komawa tayi ta kwanta tana hawaye. Seda yayi awanni biyu kna ya dawo zuwa lokacin taci kuka ta koshi. Leda daya ya shigo dashi. Wadda take dauke da doguwar riga me kyau dark blue da stone farare a jikinta, da knshi yasa mata rigar kna ya kawo hijjb yasa mata Se lokacinne tasamu sassauci a zuciyarta, daurewa zuciyarshi kawai yakeyi Amma ji yakeyi kmr ya karayi, dole ya haqura danya kaita karshe dayawa. Car key ya dauka da kyn data cire a ledar da wasu kayan daya siyo mata. Da kyar take tafiya hk suka fito daga dakin. Dai dai ta tsaya yyma dakin key Anwar da suhaim suka fito daga nasu dakin, krsowa sukayi suka gaidata a kunyace ta amsa, gani takeyi kmr sunsan me sukayi itada hammad din. yna Gama kullen dakin yacema su anwar shixe fita. Ya daukeni tsaf a kafadarshi, ya fara saukkowa daga upstairs din dani. Su kuwa su anwar Ido suka bishi dashi dmn sun fito ganin kwakwaf ne. Kna suka koma dakin. Be sauketa a ko inaba se a gaban motarshi. Wata iriyar ajiyar zuciya tasauke, zamanma dakyar takeyi. Zagayowa yy yashigo yyma motar key dmn niima ta tura masa address din gidan dukda besan kanoba amma ya gane adress dinnata, saboda bb nisa da inda suke. "First love, inna kaiki pls yaushe zan dawo in daukeki.."ya marairaice kmr bashi bane ya gama cin kaniyarta. Wani Irin kallo ta watsa masa Dan mgnr tashima babu amsa. "Okay...mu koma kenan.." ya fada cikin sigar wasa. Ai bakinta har yna rawa tacee "aah Dan Allah.." Dariya yy yace "Wai menayi mikine haka duk kika tsorata,," "Hmmm..." Kawai tace tna wasa da yatsun hannunta. Cikeda shaawa yabi yatsun hannun nata da kallo. Suna tafe yna kallonta, harya isa dai dai inda niima tace ya tsaya, zuwa lokacin tayi Masa kira yakai 30miss call. Daga wayar yy ya kirata yace "hajiya bafa saceta nayiba.." Sauke ajiyar zuciya niima tayi tace "aini ka bani tsoro yallabai...Wlhy se kirana Ummih takeyi Ni kuma tin dazu ina kirnka kaki dagawa.. dukkun rudani" Hammad yy murmushi yace "ki fito gamu a dai dai inda kikace in tsaya..." Bata bashi amsaba ta kashe wayar. Juyowa yy ya kalli jannarht datakejinta kmr a aljannarh yace "Kin rame my one...wani seyasha ko nayi miki wani abune...ammani banyi miki komiba.." Ko kallonshi batayiba idonta na qasa tana wasa da yatsun hannunta. "Inasonki my love...kn shayar dani dadih Allah yy miki albarka.." ya kamo hannunta cikinnashi ya manna mata kiss a hannun nata. Dagowa tayi ta kalleshi har yayi yar kiba, ita kuwa ta rame. "Ai dole wannan izayar datasha.." ta fada a zuciyarta. Wata leda ya daukko a baya, ya budeta kwalin wayane kirar iphone, me matukar kyau da tsaruwa, wayar nada kyamara uku a baya, kalar wayar kalar golding color. Yasa mata sim car mtn ya miqa mata,kn amsa tayi, yace "Amsa mana.." ya fada cikin hade rai Irin na mnyan maza. Jiki na rawa ta amsa. "Yauwa...banaso in kiraki baki dagaba,sannan duk rnr dana kiraki naji a kashe, wallahi har tsakiyar falonku Zaki ganni..Kuma in gayawa Ummih komi da komi da nayi dake..." Gabantane ya yanke ya fadi yanda yake mgnr tasan ba wasa yakeyiba,kuma tsaf tasan ze aikata. "Sannan,bnaso in kara ganinki babu hijjab in kika kara fitama Allah ya isa bazan yafe mikiba...nanda 2weeks zanzo in daukeki mu koma kaduna," Zaro Ido tayi tna girgiza kai tace "Dan Allah karkayi hakan pls.. bnaso Ummih ta gane,inkazo ainashiga uku.." "Inta gane kmr yaya... dadiro nayi dake ...nagade you are my halaq malaq, tou ko a gaban waye Zan bude zaninki in ciki ke matatace.." "Zade kayimin mugunta...ai dagayau ta kare.." ta fada masa knta tsaye. Ido ya zuba mata yace "me kikace.." Tayi shiru kmr ba ita tayi masa mgnr ba. Matsa hannunta yy cikinnata yace"me kikace..." "Washhh..." Tace tana yamutsa fuska, taji zafin yadda ya matsa mata hannun nata. "Ka dena pls...zalin nawa dakaci be ishekaba..seka dawo nanma kaci gaba dacin zalina.." ta fada idonta yana cikowa da kwallah. Hammad yace "a ina naci zalinki...temakonkifa nayi na mayar dake mace..kinsha dadinki kina kukan karya...oh ashema kukan dadihne kikayi.." Wata uwar harara ta gallara masa zuciyarta cikeda haushinshi... "Okay...bari mujuya inje in kara caccakarki tinda naga har ynzu dasauran raini..." Jikinta na rawa tace "aah Dan Allah kayi hkri pls..." Dai dai niima ta karaso, tayi knocking glass din motar, hammad yace ta shigo baya, shigowa tayi suka kara gaisawa, idonta Nakan jannarht da duk tabi ta rame tayi haske kmr ba itaba. "Yallabai Ni naga kawar tawane tazama silent kou taci mouth piece ne.." cewar niima. Hammad ya kalli jannarht yace "Uhm gatanan aise wani yasha ko naci zalintane..nifa ba abinda nayi Mata." Kallonshi kawai jannarht tayi babu abinda take tunawa, se irin izayar daya rinka gana mata. Niima tayi dariya tace "amarya kinsha kamshi.." Jannarht ta dago ta gallara Mata harara. Murmushi tayi tace "Allah ya baki haquri Ni bani nakar zomonba.." Hammad yabi Dan karamin bakinta da ido ji yakeyi kmr kadasu rabu. Niima tace "ki fito muje malama hakima.." Hammad yace "ban sallametaba.." Niima tace "kayi hkri ka temaka yallabai. " Murmushi yy yace "ai ita bata rokeniba da bakinta..ki tafi abinki mu koma kawai.." Jikinta har yna rawa gun bashi haquri.. Dariya sukayi shida niima. "Kai sis dukbi kinyi sanyi.." Jannarht tace "ynzu dake ake azabtar dani ko niima.." ta fada cikin sanyin murya. Ni'ima tace "niii! Rufamin asiri...hmm nide muje gida, Dan allah kafn ummih takara kira.." Hammad yace "bngaji da ganin iyalinaba.." Niima tace "kayi hkri Dan Allah...in bamuje gida tareba da matsala..." Hammad yace "dasharadi.." Niima tace "munajinka.." Hammad yace "Nan da 2weeks zandawo in dauke matata,,,sannan kafin 2 weeks din zaki rinka kasomin ita ..." Niima Ido ta bishi dashi, tace "tou ranka ya dade.." Hammad yace "promise..." Niima tace "to insha allahu zan qoqarta.." Hammad yace "yauwa sister kyautarki dabancee...ynzu Ni Zan kaiku gida ai kou.." Niima tace "tou muje kawai..." Ya tayarda motar sukabar gun niima tayi masa kwatance jannarht de nata ido, Amma bataso hammad yaga gidanba,tasan sunshiga uku. Nesa da gidan sukayi packing, hammad yabama niima kudi dollars bandir daya, amsa tayi cikeda mamakin yawan kudin. Sosai tayi Masa godiya,yace "aita wuce hakan..abinda tayi masa na kula da matarsa baze iya biyantaba.." godiya sosai niima ta karayi masa. Kna tayi masa sallama ta fita a motar, tna fita jannarht ta bude zata fito ya rike hannunta, "tsaya ban sallamekiba madam.." Juyowa tayi tace "Ni ka kyaleni in fita pls.." rike hannunta yayi gam kmr zaa kwaheta daga hannunshi yace "I love you wife inasonki fiye da yadda nakeson kaina.." ya manna mata kiss a lips dinta. Ya dauko wata yar jaka dake cikeda kudi ya mika mata, budewa tayi taga kudi tace "na menene.." Hammad yacee "na bakine kyauta...sannan kudinki yna nan a guna.." Zaro Ido jannarht tayi tace "kudin yayi yawa dollors nefa..mezanyi dashi." Hammad yace "kyauta tace gareki na dadin dakika shayardani nasan bn isa in biyakiba..Allah ne ze iya biyanki..to Allah ya biyaki da mafificiyar aljannarh." Dukda rnta yna cikeda haushinshi Amma tace "ameen...Amma kabar kudinnan in Ummih tagani xata tuhumeni.." Hammad yace "to zan ajiye miki amma ki dauka ko bandir dayane se kiyi amfani dashi.." Dauka tayi badan tasoba...yace "Dan Allah inna kiraki ki daga knji Antynarh .." Daga masa kai kawai tayi. Ya daukko ledoji guda uku ya bata, amsa tayi daya na kyntane se sauran ta suba kayayyakine masu matukar tsaya yasiyo mata. "Nagode..." Tace cikin sanyin murya. "Nine da godiya happiness....Dan Allah anjima Zaki turomin picture din gindinki.." ya fada yna shafo gindinnata. wani Irin zafi taji daya taba mata gindinta. A rude tace "Wayyo..dena zafi nakeji.." Cire hannunshi yy ynajin hnklinshi a miqe yace "sowie...Dan Allah yaushe zanzo pls..bnaso inyi kewarki danse inyi hauka..." Jannarht tace "Dan Allah karkazo pls..." "Kai inzo kuma...ya zanyi da burata..." Ya karashe mgnr yna kamo hannunta ya dora a kn burarshi ta jita a miqe seda gabanta ya fadi. "kabarni in tafi pls...niima najirana..." Ta fada tna turo Baki. Kamo bakinnata yy ya fara kissng dinta tungue to tungue, hannunshi na kn nononta yna lalube matasu... Kissn dinde tanajin dadih, Amma taba nonon bnda zafi babu abinda takeji dan ciwo kn yakeyi mata... Shikam tuni ya rasa tunaninshi, ya fara tsotsar harshenta da sauri da sauri yna mammatsa nonuwanta, babu yadda ta iya hk ta barshi yna yadda yaso... Niima Kam Tagaji da tsayuwa knocking tayi a saitin glass dinshi, da kyar ya dawo hayyacinsa ya saketa, badan yasoba,yna zeta hnklinshi. Ita ma saita knta tayi. "I love you flower..zanyi missn dinki.." ya rada mata a kunne. Bude motar tayi ta fito hannunta riqe da ledojin ta mikawa niima leda biyu tace ta rike saboda gudun kada Ummih tagani. Amsa tayi. Hammad ya kara mata sallamarh kna suka karasa suka shiga gidan. Hammad na tsaye yna kallon hips din jannarht dako a hijjbi baya boyuwa. Suka shige gidan yna kallonsu. Ajiyar zuciya yasauke cike da tausayin knshi. Ya tabbatr yau zeyi kwanan whla Dan tin ynzu ya fara shiga wlhr rashinta. Seda yy kusan 20mnt a gun, kna yajuya yabar gidan cikeda kewarta. Insha allahu zanyi posting zuwa dare. 12:am [10/30, 3:51 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..74 Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. *Sabon book Dina me suna AUREN YIMA KAI..fans karku bari a baku labari, labarine me cikeda nishadantarwa da fadakarwa,and ilmantarwar.* Kuyi hkri da rashin editing,inkunga mistake am sowie. Suna shiga cikin gidan niima ta kula da yadda jannarht take tafiya da kyar. "malama ki dai daita tafiyarki Wlhy ummih zata gane.." cewar ni'ima Jannarht tace "wallahi gani nakeyi kmr tna ganina zata gane hkn,...knsan ummih da saurin gano mutum kuwa...dana shiga uku.." Niima tace "bazata ganeba,,,Amma ki daure kiyi tafiya dai dai pls.." jannarht tace "tafiyarnema da kyar nakeyi..." Seta bama niima tausayi tace "naga hkn ai sorry, in muka shiga bedroom se in hada miki ruwan dumi.." Jannarht tace "tou..." Tana qoqarin gyara tafiyarta, bkrmin takurawa knta tayiba. "Yauwa kokefa ki daure..." cewar niima. Jannarht tace "insha allahu....." Kmr zatayi kuka. Jannarht ta mikawa niima kudin da wayarta tace tasa mata a jakarta. Amsa tayi tasa mata a bag dinta. Kna suka shiga falon. Jannarht Kam Kanta na qasa suka shigo falon... Ummih da hajiya saude da sahura suna zaune suna hira,ummihde hnklinta baya kwance, tin rnr dasuka fita, hnklinta be kwantaba, musammanma jiya se jikinta ke bata kmr wani abu na faruwa, shiyasama ta matsawa niima da kira. Suna shigowa falon ta zubawa jannarht ido,lokaci qanqani ta gano chanjin ynayi a tare da ita. Hk itama sahura ta gano kmr bb kuzari a jikinta. Ita ta fara gaidasu da gajiya, suka amsa bb yabo bb fallasa. Kna hajita tace "A kwana a hantse se kyawawa.." Krsowa sukayi suka tsugunna suka gaidasu. Amsawa sukayi ummih tace "kunajin dadinku...idonku kenan..anyi biki lafia de kou.." Tyi mgnr tana kra nazartar jannarht. Itakuwa Sam taki yarda su hada ido. Niima tace "ai munsha biki.." Hajiya saude tace "lallaikam kunsha biki abinku..kun barmu da kewarku musammanma Ummih dukta damu.." Ummih tace "eh wallahi dukna damu, se zuciyata take bani kmr bb lafia.." Niima tCe "Allah srki ummih..ai munji jiki gashi a gun zuwa dinner dinnan car dinmu ta lalace." Ummih tace "Allah sarki ..maybe shiyasa naji wani iri a jikina.." Hajiya saude tace, "kinjiki da daddaka...su sunacan sun manta damu sunata shaaninsu ke kina nan kin damu knki...meyasa bakusa kira gidaba an kawo muku wata car din.." Niima tace "time dinfa munkusan karasawa, kafin a kawo car din ai tine ya tafi...wasu muka samu muka karasa tare.." Ummih tace "mata nede kou.." Niima tace "eh..." Hajiya tace "yanzu ina motar.." Niima tace "sulei na kira ya kaita gareji..." "Okay...touke jannarht azumin mgna kikeyi.." cewar Hajiya. Niima tace "kmr batason hayaniya ne kou menene...kantane ke ciwo..." Ummih tace "cowon kannede har yanzu..." Tayi mgnr tana kallon jannarht. Jannar Kam tini taji a jikinta ummih na kallonta daga mata kai tayi alamar eh. "Subhanallahi...harynzu ciwon kanne de..Kinsha mgni..." cewar Hajiya. Jannarht tace "eh nasha..." "Allah ya kara sauki..." Cewar hajiya Suka amsa da ameen. Ummih ne ta zuba mata ido, dukse ta tsargu da kallon da ummihn takeyi mata,gabanta ya shiga dukan uku uku, taoronta Allah, tsoronta kada ta gano abinda take ciki. Yunkurawa tayi ta tashi, da kyar amma ta daure, ta cije lefe ta fara tafiya a hnkli a hnkli tana seta knta. Hajiya ta zuba mata ido, taga alamar da kyar take tafiya, tace "Jannarht wani abune yasamu kafarkine nga kmr dakyar kike tafiya.." Sahura tace "nima hk ngni..kin fadine anty jannarht.." Ummih Kam ido ta zuba mata.tna sauraran amsarta. Gabanta jannarht ne ya yanke yayi mummunan faduwa. Rasss! rasss!!. Niima tayi saurin cewa, " faduwa tayi yau da safe kofar toilet." Ajiyar zuciya jannarht tasauke Jin abunda niima tace, ta ceceta... Hajiya tace "ikon Allah,,Allah srki..sannu knji ...Allah ya kara sauki.." Jannarht tacee "ameen.." Sahura tacee "sannu anty ..Allah ya kara sauki.." "Ameen sahura...Ina janan.."cewar jannarht data qosa tabar gun. "Tayi bacci..jiya tanata kuka bata gankiba.."cewar sahura. Jannarht tace "Allah srki...bade wani abu dake damunta ko.." tyi mgnr tana tafiya da kyar da kyar. "Eh ba abinda ke damunta anty jannarht.." cewar sahura. "Alhmadulillah.." jannarht ta fada tana ciza lebe. Ummih dake binta da ido tace "kinshafa mgni a inda kika fadin de ko.." Jannarht ta daga Kai batare data juyoba tabar falon niima ta ajiye musu ledar kyn biki kna ta kwashi sauran kedojin ta nufo dakin dasu. Kwance tasamu jannarht a kan gadon tini ta cire hijjb din jikinta ta wurgar, ta bubude kafa a kn gadon. Tana ganin ni'ima tashigo tace "kunnamin fan pls..." Jannar ta fada kmr zatayi kuka. Niima tasawa dakin key kna ta dawo ajiye ledojin hannunta tace " fan kuma..koude in hada miki ruwan dumine" tayi mgnr cikeda tausayawa. Jannarht tace "fita mgnr ruwan duminnan,,,inajin kawai inje asibiti..." Niima ta karaso ta zauna tace "wani Irin asibiti kuma...'' Jannarht tace "A...saboda nasha mgni beyiba nashiga ruwan dumi beyiba...Allah yasa ba abinda nake tunani bane.." kmr zatayi kuka ta karashe mgnr. Niima tace "innalillahi...yanzu yaza ayi.." Jannar daketa zufa dukda acn dake dakin tace "kunnamin fan din pls.." Niima tace "fan kuma kinsanfa jikinki a bude yake seya kara budewa..." jannarht tacee "nafiso ya budedin...dan Allah kunnamin fan..." Bkrmin tausayi tabawa niimaba afaride tasha rakine, Amma yanzu ta yarda tanajin jiki. Mikewa tayi ta kunna fan din ta matso mata da fan din ta bude jikinta yadda iska ze rinka shigarta. Niima tadan hango jikinta kadan dukda bata gani sosaiba Amma itama tanada tabbacin ansamu matsala. Dawowa tayi tazauna a gefenta. "Garin yaya kika tsaya yayi miki wannan aikin...wallahi nasha iskamcinkine..." Jannarht tace "hmmmm..Dan bakisan azabar da nakejibane a jikina...wallahi niima inde haka auren yake na haqura dashi har abadan abidina..na tsani hammad a rayuwata..." Cikeda tausayawa Ni'ima tace "kiyi hkri dan Allah sister..ba hk auren yakeba kecede abun yy dayawa gaskia..meyasa baki kwaci knkiba..." Jannarht tace"nayi nayi..nakasa,, cinyoyina yanzu haka ciwo sukeyimin...dayasamin abun a jikina se naji kmr ya amshi karfin jikinane gabaki daya, duk jikina yazamana babu karfi.nasha whla,.." Cikeda tausayawa Niima tace "allah sarki...sannu sister jannarht..Amma wannan ba sau daya yyba ko.." Jannarht tace "wani Irin sau daya, yin da yayi yafi a kirga,yadda kikasan yna hawa doki haka yarinkamin abu,, yy ynzu zuwa anjuma ya maimaita kmr ba jikina yake caccakaba,.nayi ihu bb wanda yazo, bakiji muryarta ta disasheba.." Ni'ima tace "naji..sannan kin rame se kika kara fari tar tar..... Amma pls ki dena ganin lefinshi pls, kinga yy hkri, sannan kinsan the more namiji yake sonka, toufa hk yakejin shaawarka..." Jannarht tana ciza lefe tace "wallahi wannan ba soyayya bace...Wai knga yadda ya rinkayiminne kwanafa cir ana sukuwa a knka saboda allah...ainida hammad kou a lahira bna fatar mu hadu, kawai kowa yy hanyarsa, ya sakeni kawai." Niima tace "Aiko baze sakekiba,kema knsani.." Jannarht tace "na kwammace inyita yawona da aurenshi kawai..se in rinka azumi bazan iyaba zafin yy yawa, Abu kmr za a kashe maka yayan ciki, mahaifata kmr zata zazzago.." Niima tace "dole kiji hk gaskia kinmayi kokari,,,ynzu yaza ayi muje asibitin batare da sanin su Ummih ba shine problem.." Jannarht tace "dole muje asibitinnan kuma Dan ya illatani mutuminnan.." dai dai wayar jannarht dake cikin bag tayi ringin, daukowa niima tayi ta miqa mata, tna dubawa taga hammad ne ta kashe wayar gabaki daya ta wurgata kasan fillow. "Meyasa kika kashe.." cewar niima. Tsuki jannarht tayi tace "azzaluminnan nefa.." Ni'ima tacee "azzalumi kuma...wakenan.." "Hammad.." jannarht tace cikeda tsana. Niima tace "dakin dauka.." Jannarht ta watsa mata wani shegen kallo... Niima ta kame baki tace "yi hkri antyn hammad...😂" "Allah ya isa tsakanina daku.." jannarht ta fada kmr zatayi kuka. Niima tace "Ni meye nawa daza kiyimin Allah ya isa...wallahi ba ruwana.." Jannar ta kai mata duka se kuma tace "waashhh..." Niima tayi dariya tace "Wlhy kibi a hnkli karki karajin wani ciwon..." Jannarht tace "Ina ruwanki.." Niima tayi dariya tace "nashanye...malama kiji da jikinki ke ynzu kin zama pesion.." Jannarht tace "kecede pesion.." Niima tCe "malama ki dena jarabar nan..tinda wanda yy abunma a gabanshi naga natsuwa kikayi seni zaki addabeni da matsifa..to bazeyiba ki ki tsaya mu nemo mafita, tinda mun tsallake rijiya da baya...." Jannarht ta sauke ajiyar zuciya tace "nifa gni nkeyi ko hajiya bata ganeba Ummih ta gane..Wlhy ummih tnada saurin gane mutum kmr me iskokai.." Niima tace "bata ganeba insha allahu..inma ta gane sister nagade aiba zina bace aure nefa, halak malak ke matarshice, kawaide Dan matsalar uwarshi ai da ynzu a dakinku zakuyi abunku bb wanda yasani...Amma ynzu inma Ummih tasani aisede hkri." Jannar tace "wallahi bnaso tasani..Ummih tanada fushi in tayi fushi beyin kyau,inajin tsoron zuciyarta fiyeda zuciyar kowa a rayuwata.. nifa da inga bacin ran Ummih kwara in haqura da zuwa asibitin kawai,saboda bnason ganin fushin Ummih kwata kwata, .." Niima tace "aiko bazaki zaunaba da ciwo ki lalace a banza, kwara kowa yasani, a kaini asibitn...Wai meyasama bakice shi ya kaikiba..." Jannarht ta zaro Ido, "ya kaini ina! Tab ashe ma bnda hnkli, kice ince ya Kara ynzu mafa dabadan inata rokonshiba Ina kuka dase ya kara, kwata kwata beda Imani beda tausayi." Niima tace "knsan Allah ba hk bne..Ni nga hkrinshi Amma ya zakene dayawa abun yy yawa gaskia..bari in kira qawata dr rahama tazo ta dubaki a gida tukunna kouba hkba.." Jannarht tace "tou..bari in yunkura in tashi inyi sallarh,." Ta yunkura da kyar tanajin azaba na cinta, ta nufa bathroom danko azahar batayiba sannan ga la'asr anriga da anyi. Ni'ima ta bita da, ido, tana tafiya kmr me tahtatah. "Ki shiga ruwan dumifa ki gurin ze saki.." Jannarht dake tafe tna dafe bango tana runtse ido. Tace "insha allahu.." Niima ta girgiza Kai tace "sannu..wannan ko haihuwa aise hk.." "Wai danma bakisan me nakejiba..." Jannarht ta fada a ranta,ta karasa shigewa toilet din da kyar. Niima tace "wai...wannan shine yankin azaba..." ki takeyi kmr ciwon a jikinta yake. Wayarta ta dauka tayi dealing num din rahma frnd dintace sosai ,bugu daya biyu ta daga, niima ta sanar da ita komi rahama tace gatanan zuwa. A falon kuwa zuciyar Ummih ta gaza nutsuwa harga Allah Bata aminta dacewar jannarht faduwa tayiba, sannan zuciyarta batayi mata tunanin aihin abinda ya sametaba. Tana nan zaune ne a falon amma hnklinta yna ga jannarht, tasan jannarht nada matukar dauriyar ciwo, tnada tabbacin bakaramin ciwo bane zesa a gane a jikinta. Karara ta hango rama a jikinta. Hajiyace ta lura da tunanin datakeyi tacee "Me kike tunani rukayya.." Ummih tayi firgigit tace "bakomi..." Hajiya tace "aah da Komi...gayamin dan Allah ko nyi miki wani abunne.." Ummih tace "sam sam wallahi hajiya.." "Tou me kike tunani.."hajiya ta kra tmbyrta a kro na biyu. Ummih tasauke ajiyar zuciya tace "gani nakeyi kmr ciwonnan na jannarht ba faduwar tayi..knsan zuciya da tunani tunani.." Hajiya tayi yar dariya batare da komi yazo mine dintaba, Dan a ganinta ai Jannarht ba yarinya bace. "tou meye inba faduwarba...hmm kirabu da faduwar toilet hk natabayi kinga nan guiwar kafata seda akayi gyara.." tyi mgnr tana taba guiwar kafarta. Ummih tace "wayyo.." Hajiya tace "hmmm rabu da faduwar bayi, ita nata aidasauki, tinda tana iya tafiya, nifa sede aka daukkoni.." Ummih tace "Subhanallahi.. wayyo.." sahura tace "aikuwa hk faduwar bayi take da azaba, se kiga faduwa ba faduwaba kayi targade,...kin mnta nima na taba faduwa a kofar toilet Ummih.." Ummih tace "au hkne fa...natuna.." Nan Ummih tasawa rnta faduwarne Amma zuciyarta bata gaskata mata hknba. Yna isa hotel din ya shiga dakin kenan kiran daddy ya shigo wayarshi. Dagawa yayi suka gaisa cikin ladabi. Daddy ya fara masa fada kn ana kiranshi bya dauka, sannan ya kira Anwar yace Wai yna baccine, daddy yayita fada Kan wannan wani Irin baccine yakeyi, hkri ya bama daddy. Uba da da tini daddyn ya haqura. "Babana yaushe zaku dawo.." Hammad yace "ba ynzuba.." Daddy yacee "ba ynzuba kmr yaya..kaida akayita fama dakai ka tafi kuma.." Hammad ya sosa keya yace "daddy garinne yymin dadih.." Daddy tace "toufa ikon Allah..ammande da a,c kuke kwana Dan weather dinsu beda kyau.." Hammad yace " ni yymin ddh, .." Daddy yace "Masha allahu, Amma Ni kuma Anwar yacemin zuwa jibi inkun warware gajiyar biki zaku dawo, yace yauma kunada event ko.." Shi Hammad bema saniba amma yace "A, daddy.." "Tare zaku dawo ko.." daddy ya tambayeshi. Hammad yace "no.." Daddy yace "why..bazaka dawo kacigaba da zuwa aikinkaba knada iyali kuma ko bkson zuwa aiki.." Hammad yace "daddy nifa bngaya maka bane amma inada hannun jari a kasashe daban daban, tin ina school zuwa ynzu business dina ya fara bunkasa.." Cikedajin ddh daddy yace "masha allahu son..kayi dabara Allah yy albarka.." Hammad yace "ameen sweet dad.." "Ynzu yaushene zaka dawo tin mamanka bata fara dagamin hnkaliba, Dan yau da safennan taketa fadanta wai inta kiraka baka dagawa ga iyalinka ka bari kuma." Shi Hammad Yama mnta ynada wata iyali, a nan. "Okay insha allahu zandawo daddy.." "Okay..ka kira mmnkafa." Hammad yace "tou..." Sukayi sallahma daddy cike yakeda mamakin yadda hammad din ya sake kmr bashiba, Hamdala yyma allah, dayasa masa hakuri. Hammad Kam daddyn anwar ya kira suka gaisa, shima yy fadan kin daga wayar da baysyi, hkri kawai hammad ya basu. dasukayi sallahmah ya kira daddynshi na abuja suka gaisa sosai,cikeda so da kauna, kna sukayi sallahma. Batarw daya kira mommah ba ya ajiye wayar, danyasan babu abinda zata tareshi dashi se matsifa. Dan hk toilet ya nufa yy wanka ya fito daure da alwala yy sallah azahar da la'asar inba dolenba byason hada sallah. Istigfari yy kna yy adduarh ya shafa ya koma kn gadon yna murmushi jinshi yakeyi sakayau se dumbin kewarta da begenta da kaunarta. Wayarshi ya jawo yy dealing num dinta seda tayi ringin ta katse kna ya kara dealing shine ta katse, ya kara kira yaji wayar a kashe, Ido yabi wayar dashi, yadesan wayar akwai charji ballantana yace daukewa tayi, "maybe tana baccine..." Dayar zuciyarshi ta fada masa haka. Gaskata hkn yy ya juya ya ruguma pillow zuciya fal tunaninta ji yakeyi dmn itace yake rungume da ita, Nan tunanin dadnta ya cika masa zuciya, harga Allah yaji dadih iya dadih,Irin wannan dadin daze rinka samu akouda yaushe aidashi shar babu hawan jini babu ulcer, da duniya sabuwa, Irin wannan dadih hk a gaskia de yanzu yakejin haushin kanshi da tini ya farke gunnan yayitaci dayasan haka gun yake da dadih, gu Dan mitsitsi amma se niimar dadih a tare dashi. "Kai gaskia jannarht akwaita da ruwa..." Ya fada yna wani lumshe ido, Yna kra rungumar pillow, cikeda tunaninta bacci ya daukeshi me matukar dadih, baccin nashi yna dauke da mafarke mafarkenta. "Iskancin da yaronnan yakeyimin a garin kaduna ya isheni wallahi tallahi..." Cewar mommah suna zaune a falo itada mama rabi da jawaheer da safara'u, da nasreen. Mama rabi datake a hasale na yadda hammad yy tafiya be sanar da jawaheer ba sannan jawaheer tasanar da ita Irin cin mutumcin da yy mata, dataje dakinshi. Ai mama rabi dataji mgnr rntane ya kara baci. "Mtwsss...Dan Allah rabani da zancen bnza ace kina uwa amma baki, isa da dankiba..." Safara'u tace "mama rabi dena ganin lefin mommah wallahi kaidine..." Mommah tace "nifa gani nakeyi duk duniya bb wanda ya kaini tsanar yarinyarnan, Dan duk itace ta rabani da dana..." Mama rabi tace "aiko itama ta rabu dashi kenan har abadan abidina...Dan ynzu shida ita sede labari.." Mommah tace "Amma ai be dena iskncinba mama rabi, tinda yy tafiyarnan kullum Sena kirayeshi Amma saboda raini baya dagawa .... Ni wannan yaron na rasa yazanyi da rayuwata a knshi..." Safara'u tace "wallahi duk kaidin jannarht ne..." Mama rabi tace "tsinanniya...Daman zata mutu tsinanniya kowa ya huta...knga bb mgnr asiri kuma, Dan duk asirin datayi masa karyewa zeyi.." Mommah tace "kuma knce insun rabu..amma knga dasuka rabunma se abinda ya kara yawa bawai ya raguba..." Daidai nahnah ta shigo falon tnajin dukme suke cewa tsayawa tayi tana binsu da kallo one bye one. suma ita suke kallo Ummih tace "ubanki kikewa wannan kallon.." Nahnah tace "gaskia mommah Ni natsiha zanyi muku keda mama rabi, duk abinda kuke aikatawa ina ganinku kuma ina sane, Dan hk zanyi muku natsiha, kudena haka, ance hassada game rabo takine, mommah pls ki barsu suyi zaman lafia ita da mijinta, abinda kukeyimata inhar kune akayima yayanku bazakuji dadihba, abinda bakaso ayi maka kada kayima wani, abinda kasan in anyi maka da ciwo kada kayima wani, ki tuna haqqin wani bala'ine garemu, saboda Allah baya yafe haqqin wani, yanzu meye ribarku dakuka tabata da mijinta, na tabbatrde kwalliyarh Bata biya kudin sabuluba.kuji tsoron Allah." Mommah dake kallonta up and down tace "inkin Gama zaki iya tafiya..amma nan ba farfajiyar wa'azi bace, ki neme gun waazi sekiyi waazinki dannan kou mgna daya bata samu matsugunniba a zuciyata... jannarht cede na tsanede,bazan taba sontaba seku hadu ku tsireni.." Mama rabi de tana zaune mamaki ya kasheta na yadda nahnah ta tsaya take gya musu mgnr bnza. "Inyeehh! Lallai yarinya wuyanki ya isa yanka...aise ki gaya mna a bayyane malama ustaziya, dakin bamu a bude, da manyan harufa, sannan da fararen bakaqe, cewa zakiyi mu yan wutane kawai mandiya.." cewar mama rabi tna mgnr tana watsa hannu. Jawaheer Kam se gallarama nahnah harara takeyi. Mommah tace "bar munafuqa,.." Nahnah ta girgiza kai cikeda tausayinsu tace "Ni bnce ku yan wuta baneba Dan addinina be bani dmr fadar hknba, nide natsiha nakeyi muku, na fita haqqinku, ku tuna hukuncin me hassada, sannan duk wanda yace tukunyar wani bazata tafasaba, shi tashi ko zafi bazatayiba...sannaan qaiqayi koma yakeyi Kan mashekiya..." Mama rabi tadau sallallami. "Knjimin yarinya...to tin kafin a haifeki muka sani, mu namu waiqayin, bin iska yakeyi, baze taba komawa knmuba...watoku yarannan dakunyi aure seku rinka ganin kmr kanku daya da iyayenku ko..." Mommah tace #a hassle, "da keikashi da masheqiyar duk na hada naci malfar bura ubasu Dan ubanki...zaki ficemin a falo ko Sena miqe naci ubanki..." Zuciyarta fal tausayin mommah ta juya tabar falon, tana hawaye, harga Allah tafi tausayin mommah, saboda ta jima dasanin ita mama rabi tana amfani ne da mommah kawai dan, biyan bukatunta, da kuma cikar burinta. "Allah ya gnr dake mommah..." Ta fada tana share hawayenta, zuciya cikeda tausayin mahaifiyarsu da kuma kaninta hammadu,hk ta shiga car dinta taja tabar gidan,zuciya cikeda haushin daman batazoba, Amma ta wani fannin zuwan zefi amfani, Dan zata yawaita adduarh a kn lamarin. Mommah tace "kngani ko...har yayannawa duk tabi ta asircesu..." Mama rabi tace "ga zahiri na gani...oh Ni rabia'arh...qalu innalillahi wa'inna ilaihirraju'un...wannan mutsiba dame yayi kama..." Jawaheer ta fasheda kukan munafurci, Wai kowa ya tsaneta. Nan mommah ta dukufa Tana bata hkri, da kyar aka samu tayi shiru tana share hawaye,. Mommah ta kara Kiran num din hammad nanma yaki dagawa seda tayi masa kusan miss call goma Amma be dagaba lokacin mashi bacci yakeyi. A hasale mommah tacee "kungani kou ..na kara kiranka ynzu be dagaba...wanishin bazan tsinewa yaronnanba yabi duniya kowa ya huta..." "Aaaaaaaa...karki fara, ai ita abun farin cikintane," cewar safara'u. Mama rabi de ta rafka uwar tagumi ta rasa ta ina zata bullowa lmrn, kwata kwata knta ya kulle. Mommah ma bakin ciki kmr ze faso zuciyarta ya fito fili hk takeji,ji takeyi kmr ta tsine masa yabi duniya, Amma kuma seta tuna ita takeda asara, Komi na rayuwarta ya damalmale, gashi tini daddy ya dena mata komi, baya kulataba shi be saketaba, Amma komi ita take yima knta, hatta da kyn abinci ita take siya da kudinta, se abubuwan sukayi mata yawa, ada tasaba ganin komi enough Amma ynzu shirune lamarin, sede in komi tasiya da kudinta, shi kuma daddy yayi mata hakanne saboda ta gane kuranta, Amma Abu yaci tura. Tnks for the comments. Grp 1 da grp 2 ngd sosai da sosai, normal ma tnks, comments nasawa ku samu typing dayawa. Gobe bi izinillahi zanyi tafiya. Ina fatar zaku yafeni koudan halin rayuwa. Amma posting dinku insha allahu bb abinda ze fasu. Nji ddn comments dinku my pple rabbih yabar kauna, dubun gaisuwa ga dumbin masoyana. Ina godiya rabbih yabar kaunarrrh. Semun hade a next page. [10/30, 3:51 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..75 Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. *Sabon book Dina me suna AUREN YIMA KAI..fans karku bari a baku labari, labarine me cikeda nishadantarwa da fadakarwa,and ilmantarwar.* *Sowie babu editing.* A daddafe ta fito daga toilet din, already ni'ima ta shimfida mata daddumar, ta ajiye mata hijjabi a gefe. "Wai Kim shiga ruwan dumin kuwa..." Ni'imar ta tambayeta. Jannarht dake ciza lefe tana tafe tana dafe bango, kafartama dakyar take dagawa. "Nashiga wallahi...kinga jini," Niima ta dafe kirji tace, "jini kuma kamar Yaya.." Jannarht ta karaso a daddafe ta zauna gefen bed din da kyar tace "jini de dakika sani.." Ni'ima tace "gaskia babu lafia..jinin sosai kuma.." Jannarht tace "Eh wallahi sosai,.." Niima tace "kuma ba period ba.." Jannarht tace "hba,,aiba hk jinin period yakeba, wannan jinin azabane...kin manta kwanan nan na gama period.." Ni'ima tace "kai! Kinji maza gaskia duk yanda akayi manhood dinshi yy big ne.." Jannarht tace "hmmmm!bari tunamin Dan Allah.. ganinta kawai natsar da mutum yakeyi, inamaga an shigeki...tab nifa gani nakeyi duk duniya bb me girman manhood dinshi.." Mgnre seta bawa Ni'ima dariya, Aiko taso daurewa,Amma seda dariyar ta fito fili. Jannarht ta zuba mata ido. "Mugunta ko Allah zeyimin sakayyah.." ta fada tna marairaicewa. Kame baki niima tayi ta gimtse dariyarta tace "Allah ba mugunta bane kawai naso in gnkine a lokacin yadda idonki yy..." Jannarht tace "hmmmm..dakin ganni da bakiyi dariyarnanba...Abu kmr ze fasa min hanci..." Niima ta kara kwashewa da dariya tana rike ciki... Jannarht ta gallara mata harara, "Ai anyi na qarshe..." Niima ta kwashe da dariya, tace "wato keda kin wage masa kafane kiji dadih.." Jannarht ta jefa mata pillow."ai bani na wage masa kafaba...shiya bude ai tinda ynada hannu...ai harda lefinki Allah ya isa.." Niima tayi dariya tayi dariya tace "wallahi kina bani tausayi kna bani dariya.." Jannarht ta gallara mata harara tace, "muguwa...fitomin da wasu kayan dazansa inyi sallarh.." Niima ta tashi ta daukko mata wata doguwar rigar material, ta amsa ta cire na jikinta tasaka, wanacan a daddafe tayi sallarh azahar da la"asar, tana idarwa ta koma ta kwanta, ni'ima nabinta da ido. "Sannu.." cewar niima. Jannarht tace "banaso riqe abunki.." Ni'ima ta kwashe da dariya...dai dai wayar niima tayi ringing dagawa tayi dan ganin sunan Dr rahama. "Hellow dr kinzone.." Dr rahama dake harabar gidan tace "A..Ina harabar gidanku ki fito, Dan na rasa wani side zan tunkaro, knsan tinda kuka dawo gidannan banzoba.." Niima tace "okay ganinan.." ta katse wayar kna ta mike tabar dakin. Nan taga su Ummih da hajiya sunata girararsu. "Kina nan kinata jinyar me kafa ko.." cewar hajiya. Ni'ima tace "A..ai kafar mafa da sauki.." Sukace alhmadulillah. Ta nufa hanyar fita daga falon, hajiya tace"Ina zakije.." "Amm Zan shigo da rahama ne yau ta kawo mna ziyarane.." cewar niima. Hajiya tace "Allah sarki..likita bokan turai..." Ni'ima ta karasa ficewa daga falon. Tasamu rahama tsaye jikin motarta, rhma farace sol tanada matsakaicin tsawo, tanada kiba sosai, a kalla zatakai 35yra. Krasowa ni'ima tayi suka gaisa ta tambayeta yaran tace suna gida. Kn tayi mata jagora suka shigo falon, suka gaisa dasu Ummih da hajiya. Ummih de nata binsu da ido Sam jikinta be bata dai daiba. Niima na gaba rhma na binta a baya suka shigo dakin. Jannarht ta yunkura ta tashi dakyar, rhma ta krso ta zauna gefen bed din. Suka gaisa cikeda tausayawa rahma take kallonta. "Ya karfin jikin.." rahama ta tambayi Jannarht. Cikeda kunya jannarht tace "alhmadulillah dasauki..." Niima dake zaune tace "wani sauki..Dr jinifa yake zuba kmr wata me haihuwa. " Jannarht tace "kmr de na qaru ne..." Dr rahma tace "qaruwa kuma...habade da girmanki nifa nasha yar 13yrs ce ashe yar 25yrs ce..." Ni'ima tace "likitacefa...kuma 30yrs gareta malama,ba 25yrs ba.." Rahama tace "karyane qawata wannan batafi 25yrs ba ganima nkeyi kmr nacika, maybe ma 23yrs gareta.." Jannarht de sebinsu takeyi da ido. Niima tayi dariya tace "Dr Kin cika gaddama ...yanzude yaza ayi .." Dr rahma tace "ashe kema Dr de..kwanta in dubaki.." tyi mgnr tna kallon jannarht. Kwantawa jannarht tayi a kn gadon.... ta bude bag dinta ta ciro handglb tasaka, kna ta ware kafafuwanta, tana dubawa ta dauke kai. Tace "innalillahi wa'inna ilaihirraju'un...hba niima aise kicemin fyade akayi mata.." rahama ta fada. Ni'ima tace "wani Irin fyade kuma..gaskia mmn husna kinada problem..mijintane yaci sadakinshi.." Rahana tace "Dan allah..wai haka Yar uwa.." ta krshe mgnr tana kallon jannarht. jannarht ta daga mata kai.. Niima tace "meya faru..ansamu matsala ko.." Rahama tace "babbar matsala ma..anci uban galan...ammande baki tsaya bane kou wannan danyan aiki hk.." Niima ta kwasheda dariya, tace "Anci mutumcin magudanar ruwa.." Jannarht ta gallara Mata harara, ga azaba na cinta ga haushin niima fal rnta. Rahama tace "Kai niima Allah ya shiryeki..Allah ba abun dariya bane, bkrmin ketata yayiba se anyi mata dinkin ciki da waje, ita knta tasan ta qaru, musammanma ta ciki.." Jannarht ta zaro ido tace "nashiga uku.." Ni'ima tace "innalillahi...ynzu yaza ayi..." Rahama tace "gaskia ma tanada dauriya, Dan da bata da dauriya ko motsin kirki bata iyawa, Dan bkrmin qaruwa tayiba ta ciki..ynzu se anyi mata dinki ciki da waje.." Cikeda tausayawa niima take kallon jannarht. "Wai!..." Cewar niima. Ita Kam jannarht dmn taji hkn a jikinta, kawaide bata fada bane tayi shiru, Amma tasan ta qaru. Ni'ima tace "yanzu yaza ayi.." Rahama tace "dinki mna...sedefa kuzo asibiti ko gidana Dan bazeyu ayi mata dinkiba a nan, tinda knga bb wanda yasami kmrde yadda kika snr Dani.." Niima tace "dolene se anyi dinki..naji ance da zafi.." Rahama tace "Eh mna..ai ita knta..tasan dole se anyi.." Ni'ima tace "wai..abunne ni tausayinta nakeji.." Rahama tace "aida tausayi..Amma wannan dagani ba shiga daya yyba gaskia..sannunki da qoqari.." Jannarht de daga kai kawai tayi, tnabinsu da ido a zuciya kuwa se yima hammad Allah ya isa takeyi. Niima tace "ynzu zamu iya bari zuwa gobe, muzo gidanki se ayi dinki..kouya kika gani jannarht.." Jannarht tace "tou. kawai murya zartausayi.. Rahama tace "to ynzu se goben ko.." Niima tace "insha allahu..Dan in muka fita yau za asa ayar tambaya a knmu.." Rhma tCe "okay..." Niima tace "ai bb matsala in aka kai goben ko.." Rhma tace "no babu damuwa..Allah ya kaimu..amarya kinsha kamshi.." rhma ta fada cikin zolaya. Ni'ima ta kwashe da dariya, "ai ta ciyu😂" Rahama tayi murmushi tace "Wai...kin gurzu wannan ya kikaji da anayi...bkrmin ci yyma gunnanba...ammande kinyi masa lefine kou..." Niima ta kyalkyaleda dariya, tace "wani lefi kuma anty rahama kefa bakida dama...dadih ne yy masa yawa.😂" Rahama ta gimtse dariyarta tace "Yi hkri kinji jannarht knga ni'ima xatayimin mummunan fassara ko.." Jannar de binsu kawai takeyi da ido, ita abinda ya dameta ya dameta, tunanin dinkin kawai takeyi. Sahurace ta turo kofar dakin ta shigo da sallahma hannunta riqe da trea me dauke da kyn motsa baki, ta gaida rahama kna tajawo canter table gaban rhma din, ta ajiye trea din a Kai. Rahama tace "nagode sister.." Sahura tace "bakomi..." Idonta na kn jannarht wadda ta bubbude kafafuwa a kn gadon. "Sannu anty.." cewar sahura. Jannarht dake runtse ido tace ,'yauwa sahura..ya janan.." Sahura tace "alhmadulillah..sannu anty..wai koude zakiji gun masu gyarane.." Ni'ima tace "wannan kyaran aise ansamu kwararre ze iya dubata.." Jannarht ta watsa mata harara tace "wallahi Inna samu sauki dukzan rama...sahura dafamin indomie kinji.." Sahura data fara dago abinda ke faruwa tace "tou anty..da kwai" jannarht tace "nop...indomie daya ya isheni.." Sahura tace tou kna ta juya tabar dakin. Tana fita ni'ima ta tabo jannarht tace "indomie kuma...kou har ya harba abunne.." Jannarht ta bige mata hannu... Rahama ta tsiyaya exotic a glass cup ta kurba tace "niima wannan jinya kikeyi ko iskanci...Yi hkri knji amarya gobe za a dinkeki zuwa Nan da kwana biyu zaki koma duty.." Jannarht ta zabura tace "duty kuma..ai wallahi nidashi har abadan abidina." Suka kwashe da dariya..."aah sister ba hk abun yakeba maybema da knki zaki nemeshi..." Cewar rahama Jannarht tace "Dan Allah anty bar mgnr nan...nifa se inga kmr baku sona ne.." Ni'ima tace "bamu sonki kuma...ai koushi wanda yayi abun yna sonki...halima sonne ya kawo hakan.." Jannarht tace "aike ni'ima nasan inda na ajiyeki.." Ni'ima ta kwashe da dariya dan ita abunma dariya ya bata. Nan suka cigaba da hira, itade jannarht batacewa uffan se binsu takeyi da ido. sahura ta gma dafa mata indomie din takawo mata tacinyeta tas Domin yunwa takeji.tasan duk a cikin whlr da hammad ya bata ne. Seda rahama tayi sallarh magrib kna tabar gidan da alqawarin gobe zasuzo gida ko hospital su sameta tadece in zasuzo suyi waya. Hammad Kam abinda ba aso baccin yamma yy se wajajen magrib ya tashi yna salati, yadanji rnshi a bace, wanka yy, kna yy sallarh magrib. Duk motsin dazeyi jannarht na maqale a rnshi, ji yakeyi kmr yaje gidan ya daukkota, bkrmin kewarta yakejiba, tinma ynzu kenan. Wayarshi ya daukko da niyar ya kira jannarht dinshi, Nan yaga uban missn call din mommah, jikinshi ya bashi ba kiran alkhairi bane.dan hk be kirataba. Yayi dealing num din jannarht amma bata shiga, hk kawai yji beji dadin hakanba, seya wata zuciyar tace, "ka bata uzuri kasan tanada bukatar hutu.." seya aminta da hkn , shi da knshi yasan bkramin izaya yy mataba,se ynzuma abun ke dawo masa rai se yake karajin tausayinta, se ynzu magiyar datakeyi masa take dawowa cikin kwakwalwarshi se yji be kyauta mataba. Num din niima ya kira itama batayi picking ba. Jannarht ce ta hanata tayi picking num dinnashi danko sunanshi batasonji. Hk hammad yyta kira baa dagawa daga bya ya haqura. Ya koma ya kwanta zuciya fal tunaninta, sebin dakin yakeyi da kallo, yna tuna Irin sukuwar da yayi a cikin gindinta,dadin dayaji baze taba misaltuwaba. Da aka kira isha'i yy alwala ya fito ya rufe dakinshi, daniyar ya nufa masallaci. Su Anwar da suhaim suka karaso suma sunyi alwala, suhaim yace "Ango kasha dadih.." Anwar yace "kaida kayi alwala.." suhaim ya kame bakinshi yace "au..." hammad yce "dakabarshi ya karasa ai..krmin Dan iskaneshi..." Anwar yace "a huce hk ango.." Suhaim ya kwasheda dariya a tare suka nufa masallacin dake wajen hotel din. Suka idar suka dawo a dakin hammad suka yada zango. Suhaim yabi dakin da kallo, yace "Kai mutumina kaci mutumcin abun dadih ...." Anwar yace "Ai hammad dagani bakasa imaniba a lamarinnan...yaseen har rama tayi.." Hammad yace "kaji yan iska..kawai danmun kwana se akace wani Abu mukayi.." Anwar yace "oh bakuyi komiba kenan.." Suhaim yace "sekace bamu sankaba..tab..ai daganin yaddama kuka fito ka whlr musu da yarinya.." Anwar yace "ai wallahi hammad bakayi mata da saukiba...harfa ramar,dole tayi baiwar allah.." Hammad yace "kuji tsoron Allah Kiri kiri kunzama munafukan mata da miji.. shiyasa nga Muna fitowa mukayi kicibus daku, tou Allah ya isa.." Suhaim yace "kaji tsinanne ai kaine babban abun Allah ya isa...dukfa munajin komi.." Hammad yakai masa naushi cikin wasa ya kauce... "Kai krmin Dan iskane...ai matatace ba dadiroba..." Anwar yace "nide inada tambaya...wai ta yayane har kukayi harkannan kaida anty.." Hammad tace "sa wasa yaro..angaya mka Ni nawasa ne.." Anwr yace "aina jima dasanin kai na gaskene.." Suhaim yace "nifa kunata sani a duhu..anty kuma..wacece antyn.." Anwar tace "matarshi mna.." Suhaim yacee "antynkuce.." Hammad yace "bnsan Kai bbn Dan iska bane Kai se yau..ynzu se kowa yasan me nake ciki.." Anwar ya kame baki yace "sowie..." Suhaim de binsu yy da ido. Hk sukaci gba da hira shide hammad hnklinshi baya garesu yna gun jannarht dinshi, a kullum kra sonta yakeyi. Tare sukaci abincin dare, ba wani na kirki hammad yaciba, Dan tunanin anty jannarht da soyayyarta ya kara ninkuwa, a zuciyarshi, tunaninta dukya addabi ruhinshi ya hnashi Jin dadin duniyarshi, ji yakeyi ynzu ya zama maraya, Amma jiya ynada gata, da yadda yaci ya koshinnan, gata a gefe yahau sukuwa a cikin durinta, bkrmin shaawarta ke addabarshiba. Se wajajen 12:33am su Anwar suka bar masa, daki shima seda ya koreshi sannan suka fita, key yyma dakin ya koma ya kwanta bisa gadon, yna tunaninta, dealing num dinta yy Baya shiga, Aiko kwana yy yna juyi kwata kwata ya gaza bacci tunaninta da shaawarta sun hnashi rintsawa. Bayajin ze iya hkrin da yy a kwanakin baya na rashinta, kwara kawai yasan yadda zeyi matarshi tadawo gareshi, Sam baze jure rashintaba ya riga ya dandana dadinta, wanda yafi komi dadih a gareshi, ji yKeyi da kullum suna tare da hk ze bata rnr yna caccakar durinta, bkrmin natsuwa yasamu da itaba, A gaskia daze bawa maza masu hnkli shawarar dasun koma auren wadanda suka girmesu saboda sunfi dadih, da tsukewar duri, sannan sunfi iya kulawa da kansu, sannan ga dadih da haqurin jima'i. Ya tabbatr yadda ya rinka sukuwa a knta da ace karamace, dasede a kwasheta raga raga, Dan duk hawan dazeyi mata seda yakai awanni hudu a cikin gindinta, Amma ta daure, tayi hkri, in wata qaramar yarinyarce me danyan jini ai ynama tunanin seta zageshi. "Allah sarki matata...Allah yasaka miki da mafificiyar aljannarh Allah yasa ki gama da duniya lafia.." ya furta shikadai, yna murmushi zuciyarshi fal kaunarta da begenta, da dumbin kewarta, Dan bkrmin kewarta yakejiba, ji yakeyi kmr yy fly yaganshi a gabanta, da yafi kowa farin ciki a darennan, ya citane sosai saboda byason yy kewarta dayawa, Amma se gashi yy kewarta fiyeda adama, in har yakai 2days a haka ya tabbatar zeci kaniyarshi. "Allah sarki Antynarh.."yafurta yna juyi a kn gadon bacci ya gagari idanuwanshi. Da daddare after isha"I Ummih da hajiya suka shigo duba kafar nata. tana kwance bisa gadon tayi rashe rashe, niima na gefenta, ai tna ganinsu tayi saurin shiga hnklinta ta gyara kafafuwanta, ta aro nutsuwa tasawa jikinta. Ummih ta zubo mata ido, duk tabi ta rame kmr ba itaba se dara daran idanuwa da hasken ake gani. "Sannu jannarht jikinne har yanzu.." cewar Hajiya, Niima tace "ai dasaukima alhmadulillah...zuwa gobede in mukaga abun yaki semuje asibiti.." Ummih dake kallon jannarht tana nazartarta, tace "Kuma duk faduwarne daga bandaki hk...duktabi ta rame.." Gaban jannarht ya yanke ya fadi, Sam ta gaza, hada ido da ummih. Itama Niima seda gabanta ya fadi.amma ta dake tace "Eh..bafata krmar faduwa tayiba.." Hajiya tace "Allah sarki..ai faduwar bandaki bata da dadih..rabbih ya takaice, in jikin yaki gobe se aje asibitn kou a bincika.." Ni'ima tace "tou.." Ummih tace "wacce kaface a ciki.." Niima tace "ta damace ta can wuraren cinya..." Ummih de dukkaninsu kawai tna kallonsune tace "okay..Allah yasa kaffarace zuwa goben in beyiba se muje asibitin ai.." Gaban jannarht ne ya yanke ya fadi,haka niima ma Amma ta matse tace "tou Ummih..." Hajiya tace"Allah ya kra lafia.." Niima ta amsa da ameen. Ummih tace "Allah ya kara sauki..." "Ameen Ummih..." Cewar niima. Jannarht de tayi shiru... Harsu Ummih suka juya sukabar dakin Ummih Kam harta fice daga dakin tana waiwayon jannarht tana kare mata kallo,gabaki daya jannarht tasha jinin jikinta, Allah Allah takeyi su fice daga dakin. Suna gama Ficewa a dakin Ni'ima ta matso daf da jannarht tace "nifa inajin tsoron kada Ummih ta gne,,knga yadda taketa binki da ido.." Jannarht ta sauke ajiyar zuciyar cikeda tsoro tace "zata gane koude taganede.." Ni'ima tace "Kai! Bna tunanin ta gane." Jannarht tace "nide gni nkeyi tagane kawai..knsan Ummih kuwa, tnada gane mutum sosai, kallo daya zatayi miki ta gano tsaf abinda kike ciki,,inta gane nashiga uku, mezance mata..." Ta fada cikeda tsoro. Ni'ima tace "pls kwantarda hnklinki insha allahu bazata ganeba..." Jannarht tace "tou...amma kuma in bata gane yauba zata gne gobe ko in anyi dinki.." Ni'ima tace, "ai daurewa zakiyitayi, Allah de yasa kadata gane.." Jannarht tayi saurin amshewa da ameen. Ni'ima tace "tashi kije kiyi wanka sekiji dadin jikinki.." Jannarht ta yamutsa fuska tace "Uhm..nifa kinganni Nan kou motsa jikina bnasonyi, saboda, ciwon dayakeyimin, ji nkeyi cinyoyina kmrba nawaba.." Niima tace "Wai! Kin aikatu.." Jannarht tace "nade azabtu..." Ni'ima tace "Allah kadai yasan ladar dakika samu, sannan knsan shi aikin lada se ansha whla,." Jannarht tace "hmmmm....Abu kmr ansamu gunki, wlhy sa gunkicema ta tashi aiki," Niima tace "knsan Allah kinada juriya,,don in nice ma ynzu hk ina gadon asibiti wlhy, knga nawa befi 10mnt ba Amma seda nasha whla." Jannarht tace "10mnt aikinji dadinki,nifa kmr yasamu kayan govenati .." Ni'ima ta kwashe da dariya.."kayan gwamnati kuma..😂 Kai jannarht baki da dama ...daure kije kiyi wankan.." Yunkurawa tayi ta miqe da kyar, jikinta ya kra danyancewa, ta shige toilet din, sedata gasa jikinta kna tayi wanka, ta fito daure da towel ni'ima ta fito mata da rigar bacci tasaka tna yatsina fuska. "Nida yunwa nakeji..." Ta fada daidai, tagama sa rigar tazauna gefen bed din. Niima dake zaune bisa kushin hannunta riqe da wayarta ta zubo mata ido tace "yunwa kuma...ba tare mukaci abinciba.." Jannarht tace "Wlhy yunwa nakeji cikina kmr anyimin sata, ke duk a cikin whlr danacinefa bbci babusha se nice aka tasa gaba anata faman ci.." Ni'ima ta kyalkyale da dariya, "Aikou kin ciwo..." Jannarht ta gallara mata harara. "Pls zubomin sauran tuwan in akwai.." Miqewa ni'ima tayi tna dariya ta fice a dakin taje kiching ta zubo mata tuwan babu kowa a falon, tadawo dakin ta kawo mata ta amsa ta cinye malmala biyu, niima ba kallonta ta balle apple drink ta shanye tas ta koma ta kwanta. ''kai...hajiya wannan ci hk, " Jannarht tace "hmmm bari inci Wlhy nasha whla...Ni ynzu yaza ayi mgnr zuwa asibitinnan gobe knji abinda Ummih tace Allah yasa kada tace zata bimu.." Niima tace "hmmm kede bari data fada mgnr seda gabana ya fadi rass..ai bazan bari ta bimuba se nasan dabarar da nayi mata inta bimu kuma ai bb mgna.." Jannarht tace "gaskia, Allah de ya cecemu.." Niima tace "ameen..." Suna hira a hnkli a hnkli bacci ya kwashe jannarht. Bathroom niima ta shiga tayi wanka ta dawo ta kwanta itama ba jimawa baccin ya kwasheta. Hk ya kwana be rintsaba juyi kawai yakeyi,kou bacci ya daukeshi baya nisa seya farka, juyi ya rinkayi har gari ya waye, da asubahi yy sallarh yna idarwa ya jawo wayarshi yy dealing num dinta,bata shiga yayi dealing num din ni'ima harta gama ringing ba a dagaba, adduarh yashigayi Allah yasa jannarht dinsa na lafiya. Komawa yy ya kwanta bisa gadon ba jimawa baccin da beyiba jiya ya daukeshi, Amma ba wani dadin baccin yakejiba saboda kewarta. Sorry bnda lafia ne. Tnks masu kirana ngd. [10/30, 3:51 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..77 Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. *Sabon book Dina me suna AUREN YIMA KAI..fans karku bari a baku labari, labarine me cikeda nishadantarwa da fadakarwa,and ilmantarwar.* *Babu editing sowie.* Da kyar take iya daga kafafuwanta, harga Allah tna azabtuwa, dole take tilasta kanta a tafiya normal, ni'ima na gaba tna binta a baya suka shigo falon. Ummih da hajiya suna zaune kou wannensu da carbi a hannu suna lazumi, suka shigo da sallahma zuciyar jannarht se bugun uku uku takeyi Dan gani takeyi Ummih ma ta riga data gama ganewa a wannan karon. Binsu sukayi da ido, jannarht se zufa takeyi kmr munafuka. Hajiya tace "se ynzu...yaya jikin.." Niima tace "alhmadulillah hajiya.." Jannarht de kanta na kasa, Ummih na qare mata kallo, ance mara gaskia ko a ruwa gumi yakeyi. Batare da ummih tace dasu komiba sukayi sululup sululup suka wuce dakinsu, a Kan gado suka yada zango.jannart na sauke ajiyar zuciyar whla. Jannarht ta kalli niima tace "bani phone dinnan.." Niima ta dauko ta bata, kunnawa tayi dantasan halin nacinsa. Yna isa hotel din yazo shiga room dinshi, suka hade dasu suhaim da anwar, "shegen kaya kayi wuyar gani..." Cewar suhaim. Anwar yace "ba doleba...Kai bakaga yy bul bul dashiba." murmushi kawai hammad yy. Ya bude dakin a tare suka shigo, zaunawa hammad yy a kan kujera yna sauke numfashi, su suhaim da anwar a carfet suka yada zango. Anwar yace "Ameer yace yna kirnka bka picking.." Hammad ya yatsina fuska yace "manta dashi ni bafa tashi nakeyiba.." Anwar yace "lallai, ai godiya ya kamata kayima Ameer Dan a sanidin bikinshine kaga happiness dinka..." Hammad yy murmushi yace "Yeah hkne kuma... okay inna samu time zan kirashi.." Suhaim yace "kaga Dan iska..." Anwar yace "jinshifa yakeyi a saman gajimare yna yawo.." Hammad yace "ya kake fadi a zaune..." Dariya sukayi dukkaninsu. "Mal gobefa zamu daga,.." cewar anwar. Hammad yace "zamu daga kmr ya.." Suhaim yace "gobe zamu koma kaduna Dan iska.." Hammad yace "wani Irin gobe...kwata kwata yaushe mukazo.." Anwar yace "yaufa kusan kwananmu hudu zakace yaushe mukazo.." Hammad yace "uhm, ku bari muyi 2weeks mna..." A tare suka zaro ido sukace "a Ina!.." Hammad ya kallesu yace "what dankunyi 2weeks..nifa a 2weeks dinma da wuya in tafi.." Suhaim yace "lallai kna mafarkine kou...kasan yadda nake jina kmr a qaya, wannan wawar weather dintasu ta isheni wallahi, Sam kano batayiba yaseen.." Anwar yace "Wallahi kuwa, xafin tsiya, Wai a hakama da a.c...kouni kaina duk garin ya isheni...kasan kd dabance a rayuwa ...bnsan kd ta haduba seda nyi 4days a kano.." Hammad yayi guntun tsuki yace "mtwssssss..ubanme kuka sani, nifa duk duniya billahillazi ban taba ganin gari me dadihba kmr kano,,,,a kanonma a hotel dinnan a hotel dinnan yayine ya gamayi yaseen, Kai nifa har kyauta se nayi musu.." Suhaim da anwar sukw kalli juna suka tafa hadi da kyalkyalewa da dariya. "Allah bahbab..." Cewar anwar. Suhaim yace "kaga lefinshi...ai dole kano da hotel dinnan suyi mka, Kai har kibama kayi wallahi, tou bka da damuwa kasamu baiwar allah kmr kasamu abincin cinka, wuni da kwana kna abu daya..." Suka kara kwashewa da dariya. Amma banda Hammad Wanda ya hade rai yace "mtwss kagamin Yan iska,,Kuna yara kanana amma kun lalace, mgnr masu aure a bakinku kmr kudin masu aurene.." Anwar yace "kwana nawane maye yayi amarya ya lashe...ai muna komawa zan gyawa dad mgnr niima nimafa da ita Zan angwance inji yadda akeji..." Suhaim yace "bazawarar..." hammad yace "ynzu Kai Anwar duk yammatanka a baxawara zaka kare..." Anwar ya hade rai yace "ita nakeso, ynzu Allah na tuba mata nawane yammatar amma tin a waje sun zama zawarawa, ai kwara in aura wadda nasan innazo shiga daman da fadi zan samu gurin bawai wadda nake tunanin in samu O ba se inje in samu Katuwar C ..." Suhaim uban yanson mgne batsa dariya ya kwashe dashi, yace "kumafa hkne nawan...kaga beb dinnanma babu wanda zece bazawarace saboda ta more jiki.." Anwar yace "sunmafi sanin darajar miji wallahi da sanin kimar mijinsu,Amma ka auri karamar yarinya tazo tana kawo maka raini dantanaji da danyen jini.." Hammad yace "mgnrka dutse blood wallahi seriously sunmafi dadih da kulawa da kansu, karyane ka kusancesu kaji wani guri na tashi, sede kaji kamshi..ai Allah ya biya manyan mata.." Dariya sukayi, Anwar yace ",yauwa blood,...kwara nima in shige daga ciki a sani a gunnan inji yadda akeji...", Suhaim yy guntun tsuki yace "nide na jima dajin yadda akeji.." Hammad yace "aikou kayi asara.." Suhaim yace "kaima ai kayi Dan iska..mata nawa ka lallatse musu nono," Hammad yace "nji Amma ai bantaba cin kowaba " Suhaim yace "kaga shege... Dade bamusan asalin, angulubaz setace daga misra ta fito..Har kofar gindi ka kusa shiga ai shigarne kawai bakayiba..." Hammad yace "nji tinda ban shigaba aida sauki..." Anwar yace "Ai shigarma danta gudune daka shiga..wannan katuwar abun naka duk macen daka shiga aita bani...nifa na jima ina tunanin wani irinekai a family dinmu..." Suhaim yayi dariya harda riqe ciki. "Ubanka na biyu..." Hammad ya gayawa anwar hadi da miqa masa dakuwa. Anwar yace "bade ubanaba yaseen kadesan wanda ka biyo tinda ga mom nan zaune dashi, amma kai macen dazata zauna dakai ai se tayi hkri..." Suhaim yayi dariya har cikinshi ya kulle... "Kai zanci uban galan..." Hammad ya fada yna nuna Anwar. "Ai gaskiace..." Cewar suhaim. "Duru mom nka kaida gaskiar..." Cewar Hammad. Suhaim yace "knason zagin duru durunnan ..." Anwar yace "haryanzu dadin shine be sakeshiba.." Suhaim yace "gaskia ne nawan..ai nga alama.." "Tashi ku barmin dakina.." hammad yy mgnr yna nuna musu hnyar waje. "Babu gidan ubanda zamuje...ynzu ya mgnr tafiyanmu.." cewar anwar. Hammad yace "ku tafi abunku.." "You farh.." cewar anwar "Ba inda zanje..." Suhaim yace "wainishin dolene sedashi zamu tafi.." Anwar yace "nop..." "Tou wallahi gobe kaduna zan kwana.." cewar suhaim. Anwar yace "nima haka gaskia..." Hammad yace "sekuhau motar haya.." Anwar yace "wannan Kuma kayi karya..." Suhaim ma yy carab yace "wasa kakeyi wallahi..." Hammad yace "okay mu zuba mu gani..." Anwar yace "ka bamu car key fa dan gobe zamu daga, kaikam inse kyi mata ciki ta haihu kna ta dawo wannan ruwankane..." Hammad yace "ai bnce ruwankaba malam, car dinade sede ku nemi wata.." Suhaim yace "kaga Dan iska kou seda nace mka azo da car dina kace nop gana hammad.." Anwar yace "ai mgnr Nan da yakeyi shi knshi yasan wasa yakeyi, sede mu tafi da car din semubawa dreva ya dawo masa da ita.." Hammad ya taba fuska. Suhaim yace "bar Dan iska...mubi fly mna.." Anwar yace "inka mutu nifa na tsuma bazanbi fly ba nifa kou sunan fly bnasonji , kawai ya bamu key in dreva ya kaimu seya dawo masa da car din.." hammad Yi yy kmrma besan sunayiba yy musu banza. Se 10:pm sukabar dakin suka nufa dakin anwar da niyar washe gari zasu bar garin, sun shirya komi nasu tsaf. Suna fita ya lalubo wayrshi ya danna ma num din kira, seda yy kira biyu kna ta daga, ai kmr yna jira uban Yan zumudin, "swry... Darling... Haney...blood...ya gindinarh.." Jannarht kmr kunya zata kasheta, ta waiga taga niima kwance bisa bed din kusa da ita. "Bai bkada kunyane.." ta fada kasa kasa. "Uhm kunya kuma..ai abinda kika sanine, Ni bnda wani kunya..." Ya fada yna kara manna wayar da kunnenshi danya samu yadda yakeso yaji muryarta na ratsashi. "Allah ya shiryeka black.." . "Ameen anty jannarht...I miss you farh, wallahi ba karamin dadih garekiba, you know what....in ina cinki se in manta komi nawa, gaskia nji dadin gindinki Allah yy albarka...nifa knji dadin burata..." Da sauri ta rage volume din phone din... "Nifa zanyi bacci.." Cikin muryar shagwaba yace, "haba antyn black bacci kuma..nifa bna iya bacci saboda rashinki, pls Nan da kwana nawa zaki warke, dukna qosa inci gaba da buga miki kusa..." Jannarht tace "wace Irin kusa kuma..." Hammad yace "A mma kusa..inci gaba da danneki ina tumurmusa ina danna miki burata ina tabo mahaifarki..." "Innalillahi!.." ta furta gni takeyi kmr wani ynajinsu. "Black inajin bacci seda safe..." ,"Okay pls ki turomin picture din nononki Dan allah.." ya wani marairaice. Jannarht tace "wani Irin nono kuma..." "Brsts pls wanda nasha dinnan Dan Allah karkice aah...shaawarh nakejifarh..." Gabaki dya yadda yake a fetsarennan a kullum bata mamaki yakeyi. "Ta Ina Zan tura maka.." "Yauwa nagode ..Chart pls..." Yy saurin fada. "Uhm aiban budeba..pls ka barni in kwanta..Zan kashe wayarfa.." "Kina kashewa zaki ganni a gidanku yanzunnan...ki bude ynzu pls flower seki Dan dauka ki turomin in gni kou hnklina ze kwantar pls,," "Gaskia bazan iyaba..." "Why...hba anty, nida nagani harma nacaccaka, turomin pls se inji sassaucin zuciyatarh kinga gindi nkeso inci, amma nyi hkri sbda bb..."ya marairaice. "Bacci znyi ...." "Turominsu nonon pls da gindi..." "Ka rinka sakaya sunan abunnan pls.." "Gindi..." "A..." "Aiba gindin wata naceba, na antyna nace, ngade ai nasan Komi ynzu..ni ki turomin Zan kashe in baki mintoci.." "Bazan iyaba..." "In baki turominba, zanzo gidanku yanzunnan...na baki 10mnt in baki turaba Allah zanzo in karayi.." ya katse wayar. Bin wayar tayi da kallo.. niima dakejin komi ta juyo ta kalleta tace "Amma kinji kunya.." "Kunyar me.." "Wai mijinki seya roqeki ki tura masa abu, halaq dinshi se yawo Masa da hnkli kkeyi.." "Ni bazan iyaba.." jannarht ta fada. , Ni'ima tayi tsuki tace "kin rako mata duniya...ai tin wuri ki kimtsu,," Wayarshine ta kara shigowa wayarta, dagawa tayi, "inafa jira...Wlhy inba hkba zanzo.."ya katse wayar Bashiri ta bude Whatsapp, din wayar da sim din dake wayar dmn akwai data, Dan katin dayasa a Sim din yafi na 20k tna budewa,ba jimawa taga ya kirata video call,kallon jikinta tayi taga daga ita, se sleeping dress me hannun shime,duk nononta a waje suke, ..tna tunanin Nan wayar ta katse, kra kira yayi ta video call, batasan sadda ta daukaba, dayake dakin akwai wadatuwar haske. Yna dora idonshi a knta ya hadiya wani mugun yawu me daukeda muguwar shaawarta ji kakeyi, kut kut..."wow! Wow! Wow!!..you look so beautiful baby...fitomin da nononki in gani pls..", Idonta na knshi cikeda so take kallonshi. "Nonon pls...budeminsu daga riga in gani..", Jannarht tace "bafa nikadai ke kwana a dakinba akwai ni'imafa .." "Uhm Ni tou me nayi...anty budemin nonon in gani pls,dana gani aishikenan...knga yadda burata ke tashi.." yakarkato mata wayar gun burarshi daya fitoda ita waje, ganinta bakaramin fadar mata da gaba tayiba, se taga kmr kara girma takeyi. Runtse ido tayi. Murmushi yy yana kallon sumar kanta, dake kwance bisa kirjinta sumar tayi yala yala. "Anty pls..ki temaki Black dinki.." Turo baki tayi a shagwabe tace "bnda lafia fa.." "Nasani ai pls kiyi hkri, ance mace ta arziki haquri takeyi da yadda Allah ya halicci mijinta, ni nawa halittar kenan inada qarfin sha'awa kuma duk a knkine you know how much I love you..Ina sonki fiyeda tunaninki, sonki yafi komi a zuciyatar...inajin gwargwadon soyayyata gareki shine shaawarki take tasomin....Kiyi hkri pls kinji matarso..." Hk kawai se taji tausayinsa fal zuciyar, batasan sanda tafito masa da nonuwanba duka a waje... Ai kmr maye yazubowa black nipple dinta ido, nan da Nan shaawarshi ta kara tashi idanuwanshi suka kankance.... "Sssshhhhh!buratarhhh!..." Ya fada yna shafa Kan burarshi. Jin mgnr tafi karfinta ga niima najin komi ta katse wayar tama kasheta baki daya, ta maida nononta cikin riga ta koma ta kwanta,dmn baccine a idonta. niima naji ita se abunma ya burgeta, harga Allah hk takeson namiji mara kunya me idanuwa a tsaye, sunfi dadin soyayyarh,ta tabbatr mijinta da Irin hammad ne, da baze saketaba saboda rashin haihuwa. Yy dealing num dinta yafi sau hamsin Amma bata shiga, hk ya haqura ya tashi yy wanka a daddafe yy sallarh, kna yaci abinci ya koma ya kwanta yna dafe mara, gaza bacci yy, rnr duk kwarewar bacci a sata, ya gaza satarshi, kwana yy yna ziryar zuwa toilet saboda tsabar sha'awar dake damunshi. Da asubahi yasamu yy wanka yy sallarh da kyar yasha ruwan dumi kou ze samu sassauci kmr yadda ya taba ganin anty tayi, shine yadan samu sassaucin ya kwanta ba jimawa bacci ya kwasheshi, ba wanide me dadihba Dan rabonshi da bacci ke dadih tin suna tare da anty. Da kyar ta tashi, niiima ta kamata takaita Toilet ta barota, tashiga ruwan dumi, da kyar da kyar, tyi wanka, da ruwa me zafi, Dan duk jikinta yy danye danye, kmr wadda ta haihu hk tagasa jikinta tsaf kna ta fito byn ta dauro alwala. Niima ta bata doguwar riga tasaka, ta shimfida mata dadduma tasa hijjb ta tayarda sallah. Ni'ima ta shiga toilet din danta dauro alwala. 9:am su anwarsuka gama shirya komi nasu, suka krso kofar dakinshi suka fara knocking. Kmr a bacci yakeji, a gigice ya tashi ya bude da bacci a idonshi,yna bude musu ya koma ya kwanta, Shigowa dakin sukayi. "Car key dallah.." cewar suhaim. Anwar yace "mufa min shirya yallabai ka bamu mukullin car.." Ji yy duk sun dameshi mgnrau har cikin brain dinshi yakeji. Cikin bacci ya nuna musu drower.dauka sukayi sukayi masa sallahma suka fice a dakin.sama sama yake jinsu. Seda suka biya gidan Ameer sukayi masa sallahmarh yy musu godiya da sha tara na arziki, suma sun cikashi da sha tara na arziki harkarde bb karanta. ya tambayesu hammad, sukace shi bayauba... Sallahmarh sukayi masa dreva yajasu sukahau hanyar zuwa kaduna. [10/30, 3:52 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..78 Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. *Sabon book Dina me suna AUREN YIMA KAI..fans karku bari a baku labari, labarine me cikeda nishadantarwa da fadakarwa,and ilmantarwar.* Kullum cikin waya suke ita dashi, Dan hammad baya iya minti biyu ba tare da yayi waya da itaba, yanaso yazo Amma tace aah saboda ummih, hk ya haqura cikeda kewarta, da kyar yake iya bacci.kwana biyu tadan samu sassaucin ciwon dake jikinta, ba laifi se abinda baza a rasaba, tna shiga ruwan dumi, sosai, dayake tanada kyaun jiki tini dinkin ya fara warkewa. Ummih Kam ta zubawa sarautar Allah ido abinda suke boyewa tini ta gano, Dan ta taba zuwa shiga dakin, taji jannarht na waya da Hammad, kuma ta tabbatr dashin take waya, Dan maganganun dasukeyi inba shidinba babu wanda zasuyi irinta dashi, kallonsu kawai takeyi, amma tariga datasan jannarht ta bada kanta ga hammad ita kuwa sam ba hkn tasoba. Kwanansu biyu da dawowa kd mommah ta lura Nan ta dotsa jaraba, kan hammad be dawoba, ta addabi daddy da matsifa, Kan koude alwai abinda suka kulla ne shida dansa shiyasa be dawoba, daddy de ynajinta tana sababin be kula dan beda lokacinta. Hk ta gma yayyafa ruwan matsifa ta baro bangaren nasa tana mita. Girgiza kai daddy yayi yabi bayanta da kallo. Wayarshi ya jawo ya danna num din hammad. Yna kwance tunaninta da shaawarta sun addabeshi. kiran daddyn ya shigo wayarshi, dmn wayar na gefenshi, dagawa yy ya kara a kunne cikin sanyin murya. "Daddy ina wuni..." Daga bngaren daddy ya amsa da "lafia qalau baba...wai meyasa bazaka dawo bane sannan in mommah ta kiraka baka picking Ni Nan ka barni da masifa kou...oya Tell me me kakeyi a kano da bazaka dawoba, sannan ka gayamin gaskia inajinka..." Jim yy kna yace "daddy nga matata ne.." Daddy yacee "haba ruwa baya tsami banza...tou alhmadulillah, babana shine bazaka dawoba kwata kwata kake nufi ko yaya.." Hammad yace ", nifa daddy, in tafi in bartane shine zeyimin whla gaskia..sannan barinta gidana akwai sa hannun mommah, nidafa matata sede muka koma satar hanya, saboda ummihnta bazata yadda ta bani matataba, duk mommah tajamin, Ni kouma meye ya faru dani, inaji Ina gani, babu halin in rinka kebancewa da iyalina kullum, saboda abinda su mommah da mama rabi suka kullah...." Girgiza Kai daddy yayi, Sam hammad bedata ido, "son baka da kunya kai kou..." Hammad ya sosa kai kmr yna kusa dashi yace "am sorry dad, ai gaskia de na fada,ngde ai matatace kmr yadda kowa yakeyin aurenshi ya zauna lafialau kullum suna tare da iyalinsu ammani mommah ta hanani Jin sukunin rayuwata, gashi da kyar nake iya baccima...." Daddy yayi murmushi yace "tou zaman me kakeyi yanzu a kanon tinda baka kebancewar da ita..." Se ynzu yadanji kunyar abinda ya fada . "daddy, nayi mna...ammande ai..." Se kuma yy shiru. Daddy yace "Allah ya shiryeka son...tou dadinne yasa bazaka iya dawowaba..." Shiru yy yna sosa keya kmr yna gabanshi. "Dakai nake mgna son.." Hammad yace "daddy nifa bazan iya tahowa batare da iyalinaba..." Daddy yace "yazakayi da iyalinka na nan da mommahnka..." Shiru hammad yy a zuciya yace "Ni nma mnta inada wata iyali.." "Son Dan Allah ka kiyaye fushin mahaifiyarka kasan uwa itace komifa.." Hammad yace "okay daddy tnks.." "Ka gaida iyalin.." "Ztji swt dad.." sukayi sallahma kowa ya ajiye waya. After 1week tini taji garau ta koma kmr ba ita aka dinkeba, kullum se hammad ya matsa mata akan tasan yadda zatayi ta fito su hadu, sede tace masa itafa bata warkeba, yace kmr yaya, tace ban warkeba dinkin mna. "Pls zuwa yaushe zaki warke Dan Allah, Wlhy bnayin bacci kullum burata na tsaye, Dan Allah ki temaka ki fito inyi, ko kadanne, " "Mahaukaciyace ni..", jannarht ta fada a rnta. Amma a fili "Hk zakayi ban warkeba..." "Baki warkeba...Dan Allah da gaske, dmn abun yna dadewane har haka.." Jannarht tace "se yy wata biyu ai ko baka saniba.." "Kai! Hba gaskia ki shirya mu koma asibitin,gobe, a baki mgnin daze warke da wuri, wallahi bazan jureba 2 month yymin yawa...kn hna ni tafiyafa pls swry.." ya marairaice. "Uhm ni ba inda zani.." "Hba anty,,,Wlhy dande inajin nauyin Ummih da agabanta zanzo na daukeki in tafi dake, nyi qoqarifa, sau daya kawai na taba yifarh.." Jannarht tace "aah bakama taba yiba...kyi kusan yafi a kirga kace wai sau daya.." Hammad yace "sowie..amman nide befi sau biyu bade...Dan Allah kinyi wanka ne.." Jannarht tace "A nayi.." "Pls ki qara wani Dan allah..inkinje Kim cire kayanki sekihau online in kiraki video call pls.." "Ikon Allah ta Nan ka bullo...." Hammad yace "pls Dan allah, inaso inga gindinki da nono na Dan Allah , kinga se in rage zafi, tinda bb yadda za ayi inci kou..."yy mgnr wani marayane. "Hmmmm..." Kawai tace tnajin gindinta na motsi. "Pls anty, yaushe rabona da in samu ko romances ne, pls, kou kinaso in nemi wasu matanne na waje.." Se tji mgnr tashi ta bata mata rai ta dakula mata lissafi, tsabar kishi. "Ai dayake dmn ka saba nemam na wajen kou.." ta fada a hasale. Tabbas yasan ta hasala. "Am sorry Ni Wlhy ban saba neman na wajeba, Dan Allah anty kije toilet din, pls kou ki cire kyn jikinki, se in kiraki in gani dan Allah badan halinaba pls knji mamana.." "Mama kuma..." "Yeah,,,mamana me bani duri ba, ..." Yy murmushi. Girigiza Kai jannarht tayi, watode su maza inde a kn raminnan ne bb abinda bazasuce makaba. "Pls Dan Allah...knji pls xanci gindi pls,Ni ki bni kou ta wayane.." "Ta waya kuma ta yaya.." "Ki gayamin maganganun batsa pls, kiyimin nishij dadih, Zan rage zafi pls, Ni wlhy muryarkima kra tayarmin da hnkli yakeyi, Dan Allah zanciki..." "Waikai bakajin kunyane.." "Uhm,halaq dinnawa, kizo gabana kicemin bnjin kunya, Allah sena shanye nononki..." Kame baki jannarht tayi ta juya ta kalli, ni'ima dake danna wayrta tna chart da anwar. "Kafi karfina..." Tayi saurin katse wayar, saboda yna nema ya birkitata. Nan yayita kiranta kmr hauka, dole ta gaji ta daga ya cikata da magiya bb yadda ta iya dole seda yasata zuwa bathroom ta cire kynta duka sukayi video call dmnshi already tsirara yake, ai ansamu abinda ake nema dukkaninsu bb wanda be rikiceba, musammanma hammad, ji yy kmr yy tsuntsuwa, yazo yacita. Fadi yakeyi "ssshhhh..swry pls gwalemin kafafuwanki inga gindinki pls...Dan Allah inaso inga inda naci pls..." Jannarht Kam taki yarda gudun kada yaga ta warke ya addabeta da mitar kmr wani tsohon maye. "Ni ka gani hk kawai can qasan ciwo gaskia..." Ajiyar zuciya ya sauke yna wani lashe lebe.... "Wayyoooo! Antynarh missn you...Dan Allah kizo ki bni kouda nono ne inyi rlzng pls..."HAMMAD duk yabi ya rikice mata se sambatu yakeyi mata yna ihu yna shafar kan katuwar burarshi. "Pls nima kirinkamin mgnganu mna Dan Allah,knga hnklina ya tashi..." Bata da yadda zatayi hk ta dake ta runtse ido,tarinka masa kalamai, tna zillow tna numfarfashi kmr yna cikin mararta yna zillow. Hk ta jima a toilet, harta gji se kumade ta daure gudun kada ya nemi wata, harya samu yy rlzng. Itama tayi, sosai suka samu natsuwa. Abu kmr wasa sukayi 1month a hk ga Hammad a kno amma bb dmr ganinta, sede kullum suna maqale a video call. Hammad de kawai yna daurewane yadefi ganewa zaman kanon da akan ya koma kd, mommah km kullum seta kirashi, bata dena jaraba ma daddyba, daddyma yna kirnshi yace ya dawo se yace ze dawo, Amma shiru. Mommah tayi typing text na matsifa da jaraba ta tura masa ta true sms yagani amma beyi mata rpln ba. Hk ta karaci sababinta, jawaheer kam kouta kirashima be dagawa don beda time dinta, kulle kullede basu denashiba ita da mama rabi. Kwananshi arba'in a garin kano, daddy ya kirashi, ya cikashi da matsifa yace maza ya baro kano a rnr inba hakanba ranshi ze baci, hk badan yasoba sedan ganin ran daddy ya baci,ya fara shirye shiryen baro kaduna. Misalin 10:am Ya Kira jannarht yace, ynaso ya ganta pls, hk tasan yadda tayi suka fita itada ni'ima suka hadu dashiba a zoo road. sukayi packing a cikin layi, jannarht ta fito tashiga motar, kallo daya yy mata yga ta kara kyau dukta chanza kmr ba itaba, Nan ya kara rudewa jikinshi har yna kakkarwa. "Anty I miss you..pls gun ya warke,,,," ita knta a bukace take dashi ta rasa dalilin hkn "missn you 2 black dina..." "Abun ya warke nace..." Girgiza masa Kai tayi... "Okay pls budemin in gni Dan Allah yaufa dole in tafi kd inji dad Dan Allah ki bani inji Ni koudama kadanne, kouma a motar nan ne pls basema munje hotel dinba..." Dakewa tayi dukda tnada tsananin bukatuwa tace. "Cewa kyifa sallahmarh zamuyi..." Yabi kirjinta dasuka qaru da kallo yace. "Ai sallamar kenan ki sallahmeni da durinki in jona da burata...knsan kece natsuwata Dan Allah..." Tsabar shaawarh seda tadan matsa kafafuwanta, tace "Nide aah pls Dan Allah kyi hkri, ni'ima fa na jirana a car, kuma ynzu mukace zamuje saloon mu dawofarh da kyar Ummih ta yarda..." Hadiye yawu yy yace "me kike nufi...bazanyiba wai, byn kinsan nyi hkri, tinda Ni me lafia ne ya kikeso inyi, hba my love...ki bni mna Dan Allah badanniba..." idanuwanshi suka kawo hawaye, yakai hannunshi ya kamo nata nan taji jikinshi na kakkarwa, ita knta tna bukatarh but tna tsoro. Kwace hannunta tayi, ya dora bisa cinyoyinta, ta janye jikinta, ya koma Kan Brsts dinta dukyabi ya rude ya kidime ya gigice, kmr bashiba, ya fara shafarsu yna shasheqa ita knta seda jikinta yadau rawa, tureshi tayi Dan inya zarce hkn zata shiga mummunan hali kuma zata bashi knta, domin a kwanakinnan sha'awa na damunta. Yji haushin yadda ta ture masa hannu, daga nononta, se yke gnin kmr anty batasonshine.. "why pls..meyasa zakiyimin hkn dan Allah.." Shiru jannarht tayi tna kallonshi idonshi kwallah na gangara. "Kinsan inasonki..Amma why ke baki sona, saboda ina sonkine kou menene.." yna hawaye yke mgnr. "Ikon Allah daga kada ya tabata se mgnr rashin so kuma..." Ta fada a rnta, ta zuba masa ido. "Aah pls Black...kga be daceba.." "Sssshhhh..." Ya dora mata hannu a bakinshi alamar tayi shiru. Ido ta zubawa red eyes dinshi, cikeda tausayawa takai hannu ta kamo hannunshi ya kwace, ya dora knshi bisa stiyaring motar zuciyarshi na quna besan meyasa Allah ya jarabceshi da son abinda baya soba ya rasa dalilin hakan. Ido ta zuba masa cikeda tausayawa. "Why are you crying...hba my Black.." Dktr da ita yy yna shasheqar kuka yace "fita kawai nagode.." ya dauko kudi dollors bandir biyu ya mika mata, ganin rnshi a bace yasata amsa tace "pls ka dena kuka Dan Allah my love...nitou meye abun kuka.." "Ki fita kawai pls...tinda ke bakiga abun kukaba ni ai ngni..jikinkine bakiso in taba,na haqura, dankinga Allah ya doramin sonki, shiyasa kkemin hk kou..bkm inde hkne nadena taba jikinki kawai na haqura, sonki nede bazan taba iya denawa..." Jannarht ta bishi da ido se hawaye yakeyi, ynzufa duk a kn abu dayace yaketa wannan mitar bb dalili. "Wai meye ya kawo wannan mgnr pls...hba black..." Shasheqa yy yace "fita kawai..take care knji, " ya fada zuciya bb ddh, harga Allah yanada matukar bukatuwa da ita. kudin ta dauka jiki a sanyaye tace "kaima ka kula da knka pls.." shiru yy batare daya kulataba ta fice a motar ta koma car din niima jiki a sanyaye, yna nan har suka tayar da car din sukabar gun. Niima ta juyo ta kalli jannarht tace "karde har kunyi,,,Kai bakuyi komiba dan ga jikinkinan tsaf yadda kike..." Jannarht da damuwa fal rnta tace "bamuyi komiba, knsanshi da daru, dagafa nce kada muyi a car, but be daceba shikenan ya fara fushi, harda kuka..." Ni'ima tace "what...shine kika baroshi hk yna kukan.." Jannarht tace "shi yace in tafi ai.." Niima ta watsa mata wani dan iskn kallo tacea "dallahcan!...a hk se shegen son girma, amma bakisan komiba se shirme wlhy, mijinki yy fushi dake harda kuka,kice wani wai shi yace ki taho, inkin bashi minti nawane ya gama kin taho..." Jannarht tace "uhmmmmm...Wlhy besan kadanba...tab...shiyasa naji tsoro, sannan na haqura nimafa inada bukatar..,nifa tsoro nakeji, kngafa dinkinnan nawafa nake tsoro.." A hasale ni'ima tace "dinki bnza dinki hofi...abu fin wata kce be warkeba, ki bawa bawan Allah abu kinki, se fama dake yakeyi, inafa jinku da daddare baya bacci bawon Allahnnan, hk ze kiraki video call ki rage masa zafi, shima sekinyi complain, Amma hk ze haqura ya jure ya daure, duk baki ganin hkn, se ynzu danze bar garinnan yace ki bashi haqqinshi kinki yarda, ynzu tsakaninki da Allah knyi daidai...se binki yakeyi kmr ke dayace me gindi, a cikin matan duniya, ga karuwai nan baja baja, indashi dan iskane su zebi amma ya hkra yanata rokonki, wai ynzu abinda befi awa dayaba kudanyi, kin kasa bashi natsuwa, se anyi mgna kice ke babbah ce me halin yara kou...", Jannarht tace "Wlhy na gya miki besan kadanba ni tsoro nkeji Allah ya sani..." Ni'ima tace "aise ki jika abunki a ruwa kishanye..." Niima ta rinka mita har suka isa gidan. Seda yayi spending 1awa a car din yna hawaye, gabaki daya ya rikice daya gnta, bkrmin haushi ta bashiba, dayakai hannu ta tureshi se yke ganinma kwata kwata anty bata sonshi har ynzu, ga burarshi a miqe hk ya haqura, yaja car din yna goge kwallah yabar gun, ya nufa hotel din dreiva ya hada dukkannin kayanshi a motarh yana cikin motar shi knshima ciwo yakeyi masa, duk wani Abu nashi dreva yasa masa a motar ya basu key din dakinsu ya shiga yaja motar sukabar hotel din sukahau titin zuwa garin kaduna, zuciyar hammad fal tunanin anty jannarht dinshi, yadda ta qara kyaunnan yaso ace yadan cita kou yayane, Amma taki yarda, ai bakin ciki da haushi kmr ze kasheshi. Am sorry fans am so sorry pls [10/30, 3:52 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..76 Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. *Sabon book Dina me suna AUREN YIMA KAI..fans karku bari a baku labari, labarine me cikeda nishadantarwa da fadakarwa,and ilmantarwar.* Sowie bb edeting. Wajajen 10:am suka gama Shirin zuwa asibitin. "Yanzu yaza ayi.." cewar ni'ima byn sun gma Shirin suna zaune a dakin,suna tunanin ta yadda zasu fice. Jannarht dake zaune da kyar da kyar tasamu take zaunen tace "Uhm nifa bnsanma yazamuyiba..." Niima tace "tashi muje kawai.." Jannarht tace "in Ummih tace zatajefa..." Niima tace "kede tashi muje nasan mezance mata, Allah ma yasa batanan..." Jannarht tace ameen...miqewa tayi tasa hiijb a sama doguwar rigar atamfar dake jikinta. Niima ma tasa hiij a saman riga da skeet din lace dake jikinta, ta dauki handbag dinta da car key a hannu. Da kyar jannarht ke iya daga kafafuwanta tna tafe tana runtse ido. Jannarht na gaba Niima na biye da ita a baya. Suka fito falon, Ummih da hajiya suna zaune sunacin kyn marmari suna hira irinnasu na manya,suka fito. Ido suka zubo musu. Hajiya tace "asibitin zakuje.." Niima tace "eh.." "Ai kwara aje gaskia,,Allah yasa ba targade bane.." cewar Hajiya Ummih tace "Bari in tashi muje..." Gaban jannarht seda yayi wani Irin faduw , hk itama Niima. "Ai dakin barsu sunje ki huta, yanzu kika fita gida ze koma Ni daya bazanji ddhba.."cewar hajiya. Ummih tace "Tou shikenan adawo lafia..." Ajiyar zuciya suka sauke suka amsa da ameen. Kna suka fice a falon Ummih nabin jannarht da kallo. Suna fitowa harabar gidan car suka shiga. Niima ta juyo takalli jannar tace "hajiya ta ceceni.." Jannarht ta sauke ajiyar zuciya tace "hmmm...kinsan Allah Ummih ta gane komi...Wai knsan wacece Ummih kuwa kawaide tna rakamune..." Ni'ima tayima car din key tace "to inta sani meye a ciki... Bafa zina kikayiba da aurenki...nifa innice ke Wlhy kou a zanina..." Jannarht tayi bending a kn kushin din tace "hmmmm...abun da kunya ni'ima, Ummih itace Komi na rayuwata, itace silar dana zama abinda na zama a duniyarnan,knsan Allah Komi Ummih tace inyi inhar be sabawa allahnaba zanyishi," Ni'ima tace "aikou wannan dakikayi ya sabawa ubangijinki..." Daidai sunhau titi suke mgnr Nan. Jannarht tace "ai danni tayi hakan,,,kinga bb ddh taga na tsallaketa naje na bashi abunnan...sannan nadawo gida ina jinya..." Niima tayi tsuki. "Mtwss,mgnr bnza aide nga gindinnan dakika bashi nashine,meyasa zaki damu kanki... Dan Allah malama tsaya ki kula da mijinki..." Jannarht tace "hmmmm..." Ni'ima tace "zauna kallon kwado, ruwa yy miki kafa, yadda yake handsome dinnan mata na rubibinsa, Wlhy se kinbi a hnkli...Allah na tuba mijinki yna sonki, meye zakibi ki damu kanki..." Jannarht tace "bazaki ganeba..." Ni'ima tace "Allah gaskia na fada miki ..guy dinnan yna sonki fiyeda tunaninki... kingamafa ya kirani tin 5;30 seda safe dana dauki wayata naga miss call, " Jannarht tace "in zeyi miki kiran duniyarnan karki daga..." Juyowa ni'ima tayi ta kalleta tace "why..." Jannarht tace "nifa Wlhy dukna tsaneshi ynzu.." Ni'ima tace "hkri zakiyi, kou wacce mace dakike gani bata isa tace aurenta is 100% ba dole se kayi hkri da wani abun, hk yanayin mijinki yake sekiyi hkri dashi a hakan.." Jannarht tace "tou Ni bazan iya haqurinba,,, Irin wannan haqurin aise a kasheka..." Ni'ima tace "dadih baya kisa..." Jannarht ta watsa mata harara tace "kinbi kin addabeni da mgnr bnza da hofi, kin kira mmn husna din kou yayane.." Ni'ima tace "au mgney gaskia shine mgnr bnza.." Jannarht ta wurga Mata wani mugun kallo tace. "Ki kirata nace ni.." Dariya niima tayi ta dauki wayarta tayi dealing dnum din Dr rahama bugu daya biyu ta daga. Suka gaisa kna tace mata gasunan a hanya, rahama tace suzo asibitinta Bata gida. Niima tace tou ta ajiye wayar kna ta juya akalar motar zuwa asibitinta dake anguwa uku. Suna tafe ni'ima najanta da hira,ita hirarma dukta isheta, Dan duk hirar hammad ne. Bnza da ita tayi, har suka isa asibitin tyi packing, ni'ima ta fito ta bude mata ta dafata ta fito, da kyar da kyar... "Kai! Wannan aise ki karyani.." cewar ni'ima. Jannarht ta janye hannunta daga kafadarta batare datace komiba, Suka krsa cikin asibitin, direct office dinta suka nufa. Tna zaune suka shigo, da fara'arh tatarbesu, suka gaisa, suka zauna Kan bed, dmn rhma zuwansu take jira. "Yaya jikinnaki amarya. "Cewar rhma.. Jannarht tace "alhmadulillah..." Rhma tace "Masha Allah...ynzu dinkin zamuyi ko.." Ni'ima tace "A..adinketa yadda inyazo qara shiga babu raini .." Jannarht Kam se ynzu taji jikinta na rawa. "Gaskia Kam ..Dmn nyi ready..ynzu hau Kan bed dincan ki kwanta..." Rhma ta fada tna nunawa Jannarht gadon. Tashi tyi da kyar ta karasa gadon marasa lafiyar ta kwanta, zuciya fal fargaba. Tasowa rhma tayi da kyn aiki, se hnklin jannarht ya kara tashi, tasan azabar abun, wadandama suka haihu sunacin qaniyarasu,inamaga ita. Krsowa rhma tayi tafara aikinta, batare datayi mata allurar dauke zafiba, ai zargawa daya ta fasa ihu, se hnkli niima yayi bala'in tashi... "Wai!sannu sis.." cewar niima cikeda tausayawa. Jannarht data hada zufa tini ta cire hijjb din ta wurgar... Rhma tace "sannu.." Ni'ima tace "mmn husna kinyi mata allurar kashe zafi kuwa..." Rahama tace "A'ah.." Ni'ima ta zaro Ido tace "haba de pls...." Rhma tace "ita tasan dalilin dayasa banyi mataba...pls ki daure ayi miki." Jannarht da idonta yy jawur tace ",zafi nkeji,,," Rhma tace "ki daure na cikinne yafi nawa na wajen jamu biyune ki tsaya ki daure..." Jannarht ta daga mata kai hwayen whla na zirya a kn kuncinta. Rhma tacigaba dayi mata dinkin, Nan tacigaba da ihu ji takeyi kmr ranta ze fita, se ihu takeyi kmr zata shide,.. hon seya tayrwa da ni'ima hnkli se take ganin kmr mutuwa jannarht din zatayi, Dan hk da sauri ta Ciro wayarta ta kira hammad batarema datasan ta kiraba, daidai ya tashi daga bacci kirn yashigo wurshi dagawa yy jikinshi na rawa, Dan a tunaninshi jannarht ce ta kirashi, yna kra wayar a kunne yajiyo ihunta, rudewa yy ya fara tmbyr niima lafia, niima dake a rikice tace ba lafiaba kazo muna asibiti nida jannarht...nan ta gaya masa address din asibitin. hnklinshi w tashe ya dauki wayeshi da car key ya bar hotel din ya nufo asibitin. Packing yy ya fito a rikice ya shiga cikin asibitin ya Kira niima fitowa tayi idonta shane shane da hawaye taci kuka ta gaji, tayi masa jagora suka krsa cikin office din. Idanuwanshi suka sauka a knta dukta gigice ta fice a hayyacinta, idonta yy jawur sumar kanta dukta hargitse, se ihu takeyi tna Kiran sunan ummih, hannunta gam riqe da karfen gadon se juya kai takeyi numfashinta kmr zata shide. Krsowa yy cikeda tausayinta hnklinshi a matukar tashe, rhma tsayawa tayi da abinda takeyi, tna kallon hammad ya krso ya kamo hannunta, dukta fice a hayyacinta, batamasan yashigoba. "Sannu my love..." Ya fada hawaye na fareti a kuncinsa. Tsugunnawa yy kasa ya kamo hannunta cikeda tausayawa,yasan shine yaja mata azabar nan, Dan da gni dinki akeyi mata. "Sannu flower...am sorry nsan nine nja miki..." ya fada yna hawaye. Nan rhma ta gano shine angon, da yy aika aikan, cigaba tyi da aikinta,... A gigice ta Rike hannunshi tayi Gam cikinnashi, tna kukan da bb hawaye, wanda yafi me hawaye ciwo. Wani Irin ihu takeyi kmr zata tsiqe, hammad gani yakeyi kmr zata mutune, shima kukan yakeyi kmr ranshi ze fita, itama Niima kuka takeyi, rhmade aikinta takeyi, Dan ita tamaga qoqarinta. "Pls barta haka Dan Allah a bari hakanan..." Hammad ya fada yna shashaqar kuka. Dktawa rhma tayi. zuwa lokacin already duktabi ta galabaita. Krsowa niima tayi tanayi mata sannu, hnklinta duk a tashe gani takeyi kmr mutuwa zatayi. Jannarht kam batama gane wake kanta. Dago kanta hammad yayi idonta a rufe, dukda an dena se wani Irin numfashi takeyi kmr rnta ze fita rungumeta kanta yy a jikinshi yna dana sanin abinda ya aikata mata. Rhma taci gaba da aikinta, tna ihu tna buga knta a kirjinshi har aka gama, ana gamawa tasa mata drip, da allurorin bacci, Nan da Nan bacci ya dauketa tna jikin hammad se ajiyar zuciya take saukewa. Se lokacin ni'ima tasamu nutsuwa, hammad Kam har time din nutsuwa bata ziyarceshiba. Rhma ta kalli niima tace "kwantar da hnklinki ba mutuwa zatayiba..." Ni'ima ta goge hawayen dake Kan kuncinta tace "wallahi hnklina ya tashi gni nakeyi kmr zata mutune, duba fa yadda taketa wani nishe." Rhma tace "ai hk abun yake, se a hnkli, da anyi Mata allurar da duk whlr Nan bazatajiba.." Ni'ima tace "meyasa bakiyi mataba ." "Ai in akayi allurar bazataji zafiba a lokacin da akeyi, Amma zafin dazataji in allurar tasaki setayi kmr zata zautu, Amma ynzu kinga nyi mata allurorin samun sassaucin zafin." Cewar rhma Ni'ima, ta sauke ajiyar zuciya tace " mmn husna Allah ya saka da alkhairi..." "Hba bkm.." cewar rhma ta fice daga office din ta nufa dayan office dinta nan taci gaba da duba patience dinta. "Mama rabi nifa tinda yayi tafiyarnan hnklina ya gaza kwanciya, jikina na bani wani abu bad..." Cewar jawaheer dasuka kule a bedroom din jawaheer din. Mama rabi ta sauke ajiyar zuciya, "hmmm nifa duk yadda nayi tsammanin abunnan yawuce tunanina, kwata kwata bb nasara a knsu, na fara chanza tunanina a lmrin." Jawaheer tace "kamarya mama rabi..." Mama rabi tace "ki baride ya dawo, Zan gaya miki,,,insha allahu zamuyi nasara a wannan karon." Jawaheer tace "Allah ya yarda,,,Amma nifa gabana na faduwa, wallahi inasonshi mama rabi," Mama rabi dake kallon yarta cikeda tausayawa tace "nasan kna sonshi mama, Amma knga komi se tabarbarewa sukeyi, dama ko sau dayane ze shiga dakinki, da duk shirina yagama yuwwa a knshi, Daman ai kudi nake yimawa dase a samu ciki kou ba nashi bane a manna masa." Jawaheer tace "da kmr wuya..." Mama rabi tace "ki bari ya dawo mana ni nasan me nake shiryawa."tayi wani shu'umin murmushi. Jawaheer de duk ta sare da lamarin, ada tna hango nasara Amma a yanzu se akasin hkn taketa gani. Tna Nan rungume jikinshi har zuwa yammaci idonshi biyu be rintsaba, idonshi na kn fuskarta yna kallonta cikeda tausayawa. Ni'ima na zaune Kan kujera ta rafka uban tagumi tana kallon jannarht da har lokacin bacci takeyi. Wayar niimace tayi ringing bugu daya biyu ta daga ganin sunan hajiya. Muryar Ummih ce ta dakar mata dodon kunne. "Yaya jikinnata,,,munjiku shirune." Cewar Ummih. Niima tace "alhmadulillah Ummih da sauki.." "Lafiya kuka dade.." cewar Ummih Ni'ima da jikinta yadau kakkarwa tace "lafia lau ummih..bamu samu ganin doctor bane se yanzu." Ummih tace "tin safe..." Ni'ima tace "A .." "Wani asibitin ne inzo..duk hnklina bya kwance wallahi.." Murya na rawa tace "aah...Ummih base kinzoba da sauki, zamu dawo..." Dan Jim Ummih tayi tace "akwai wani abunda kuke boyemin kou ni'ima pls talk trued.." Gaban ni'ima ne ya yanke ya fari a karo na biyu tace "Babu abinda muke boye miki Ummih trust me" Ummih ta sauke ajiyar zuciya tace "tou shikenan, tinda ance base munzoba pls a kula da ita Dan allah..." Niima tace "tou Ummih.." "Ina take ne.." Ummih ta tmbaya. Ni'ima tace "tna baccine..." Ummih tace "okay...." Hajiya ta amshi wayar tace "jikin da dama kou..." Ni'ima tace alhmadulillah hajiya.." "Duk kunsa Ummih a damuwa tace kuna boye mna wani abune kou..." Cewar Hajiya. Ni'ima tace "aah hajiya.." "Okay allah yasa kaffarane ki kula da ita..."cewar Hajiya. Ni'ima tace"Insha allahu hajiya.." "Kunci abinci..." Hajiya ta tambayeta. "Nop...amma Akwai restaurant a asibitin zamu siya." Niima ta fadi hakanne gudun kada suce zasu kawo musu abinci. Hajiya tace "okay..inda wata matsalar ki kira..." Niima tace "tou hajiya..." Ta katse wayar. Ummih ta kalli hajiya tace "kinsan Allah hajiya akwai abinda basason musani..." Hajiya tace "tou ummih barsu suyita boye boyensu, aita yaro kyau take bata karko, intayi wari zamuji..." Ummih ta sauke ajiyar zuciya kawai... Hajiya tacee "meyasa zuciyarki ta gaza nutsuwa..." Ummih tace ",na rasa dalilin hkn..jikina yna bni yarinyarnan kmr ta hadu da mijintane..." Hajiya ta bita da ido tace "hbade wanda yake kaduna meze kawoshi kano ummih.." Ummih tace "hkne kinsan zuciya da sake sake, nifa raba auren nakeson ayi, bnason auren nan gaskia, bazan iya dasu rabi ba.." Ummih tace "kiyi adduarh ne ummih, Allah shi yasan dai dai, Kuma knsan ance kna nkane Allah yna nashi..ynzufa inda da rabo dolene ki janye kudirinki.." Ummih tace "matsalar ba daga gareni bne hajiya, makiyanne sunyi yawa." Hajiya ta dafa kafadarta tace "ki kwantarda hnkalinki Ummih insha allahu Allah yasan mgnin abun, Allah yayi mna mawafaqa." Ummih ta amsa da ameen ya rabbih. Zuciyarta fal tunani tunani,fata takeyi Allah yasa abinda take tunani ba hkn bane. Wajajen magrib ta farka cikinta a wawuke yunwa takeji sosai, alhmadulillah taji damar jikin, zuwa lokacin ruwanma ya qare, a hnkli ta motsa tnajin gabanta a kakkame. Jinta tayi a jikin mutum, dagowa tayi ta sauke fuskarta a kn tashi, se taji zuciyarta ta tsinke tsoro fal rnta, Dan a tunaninta ze qarane, a dazuma batasan yazoba saboda bata hayyacinta, se ynzune taganshi. Niima dake kallonta tace "sannu swry ya kikejin jikin.." Da kyar ta bude bakinta a hnkli tace "alhmadulillah dear..Ummih ta kira kou.. Ni'ima tace "yeah..." "Me tace pls ..." Jannarht ta tambaya. Hammad na binta da ido kra rungumeta yayi a jikinshi ynajin sonta da kaunarta na ratsashi. "Tace ya jikinki ne nace dasauki.." cewar ni'ima. Jannarht tasauke ajiyar zuciya kawai... Hammad yace "sannu my wife..." Bakin ciki kmr ze kasheta,ita kou yayama yasan inda take oho tadesan baze wuce ni'ima bace ta gaya masaba. ta fara qoqarin kwace knta daga jikinshi ranta a bace..."ki tsayafa akwai ciwo a jikinki.." Cikin masifa tace "Ina ruwanka da ciwon dake jikina..tinda kaine sila.." Se yaji tausayinta ya kara ratsashi. Yace "am sorry, wallahi bnda niyar yin hkn pls kiyi hkri ki yafemin.." Batakou saurareshiba, ta Kwace knta daga jikinshi ta tashi zaune da kyar,tana cije lebenta na qasa. Ni'ima tace "meye haka kikeyi,,akwaida ciwo jikinki.." Harara ta galla mata ita knta hauahinta takeji, Dan tasan itace ta gayyato mata shi. Mikewa yy yace "sannu flowers..." Ya manna mata kiss a goshi, a duniyarnan koumi zatayi masa baya ganin lefinta. Harara ta gallara masa qasa qasa tace "burinka ya cika kasani a whla kou..Allah seya sakamin.." Hammad yace "wallahi bazan taba son na ganki a whlaba my one, ina sonki fiyeda tunanin duk wani me zurfin tunani, kouni kaina bnsan Irin son da nake mikiba Allah ne shaidar soyayyarta gareki, am sorry, nima da nasan hk ze kasance dana haqura.." Wani Irin kallo ta watsa masa. ya dora harshenshi a kn labbanta, dasuka bushe ya tsotsesu da harahenshi. Kaucewa tayi tace "bka ganin ni'ima ne..inkai baka data ido Ni inadashi..." Hammad yace ",oh sowie na mnta ne da ita...i swear In ina kusa dake se in koma kmr wani zautacce...Dan Allah karkice inkin warke bazaki kara baniba.." Duka takai masa cikeda haushinsa. "Aini na gama zama dakai,sakina zakayi..." Matse mata hannu yy da karfi tayi kara. Niima de na kallon ikon Allah. "Har a nanma muguntar zakayimin..." Hammad yace "Inna karajin kalmar saki a bakinki sekin gane kuranki..." "Nide bazan iya zama da kaiba kafi karfina,kwara ka nemi dai dai da kai tinda ga dyar matarka,Ni ka barni in nemi dai dai da Ni.." Bkrmin zafin klmnta yajiba wato har tna hada knta da wani. "kiyi shiru inkin warke seki maimaitamin mgnr Nan kiga yadda znyi dake, wato harma kna tunanin wani, da aurena a knki kou..." Yy mgnr cikin kunar Rai. Yatsina fuska jannarht tayi, harga Allah bazata iya zama dashiba, wannan izayar bazata iyataba kwara kowa yasan nayi. Juyawa yy ga niima yace "sis meza kuci.." Niima tace "anything." Hammad yace Okay ya fice daga dakin hannunshi riqe da car key dinshi. "Mijinki kikewa mgna a tsaye," cewar niima. Jannarht ta watsa mata harara tace "bnsaniba, " Niima tace "au..jikinki be jijjigu bne kou.." Jannarht tace "kinsan Allah ki kiyayeni...tukunnama waye yace ki gayyatoshi." Niima tace "hmm bari, nifa yadda naga kinayi dukse hnklina ya tashi,nyi tunanin ko mutuwa zakiyi, shiyasa na kirashi bb shiri.." Jannarht tace "danasan hk dinkinnan ykeda azaba da baayiminba kwara a barni hk kawai in karace rayuwata a hk." Niima tace "shi kuma ai zeji bakya riqeshi.." Jannarht tace "knsan Allah dukda na qarunnan da kyar yake shigata..." Niima tace "yaro kenan me babban Kaya.." Jannarht ta tabe baki, tace "haka wai Mata sukejin wannan azabar, Kai kna ihun whla su suna na dadih.." Niima tace "A'ah kinsan Allah da anyi sau hudu zaki denajin sassauci, na farkonma yafi zafi," Jannarht tace "kai! Wannan Abu da azaba yake niima, yadda kikasan ana watsa min barkono." Niima tace "ai gaskia kin ibadu..Kuma hardafa Dan shima virgin ne kinsan Allah besan yadda abun yake bne shide yaji dadih se yji kmr yayitayi, besha kinashan whlaba har haka.." Jannarht tace "wayace miki shi virgin ne, rayuwarshi rabinta a waje yy,ga mgnr mnya a bakinshi.." Niima tace "kinjiki da wani zance, se aka gaya miki Dan yy krtu a waje, Dan iskane, ke meyasa dakika juma bakiyi aureba,Kuma kina Nan a virgin dinki ke meyasa kike virgin din...abunfa tsarewar uban gijine, in ka ketare shikenan, kinsan Allah ynzuma samun virgin kou a maza da wuya ballan tna a mata, kinsan kowa da kaddararshi.... ke kankima nasan kinsan cewar shidin virgin ne tinda kin krnci abun.." Jannarht tace "kouda na karanci abin ai bnsan hk yakeda azaba ba...kada Allah ya maimaitamin.." Niima tace "Aiko se an maimaita, tsayawa zeyi kallonki, yadda kike a cikennan fam dake.." Jannarht tace "ai sakina zeyi tinda ba'a aure Dole.." Niima tace "ina jinki kina gya masa hkn,knsan Allah ki dena namiji byason haka harga Allah ki dena, tinda Allah yariga ya hadaku se haquri kuma," Jannarht tace hk xakice ai saboda bakiji abinda naciba.." Niima tace "nide gaskia na gya miki.." Jannarht tace riqe gaskiarki bnaso..." Ta sauko daga gadon dakyar take daga kafafuwanta, "washhh..." Niima tace "Ina zakije.." "Fitsari nakeji.."jannarht ta fadi hkn. Dai dai rhma ta shigo, "kin farka kenan ya kikejin gurin.." rhma ta fada tna kallon jannarht. "Alhmadulillah anty ngde..." Jannarht ta fada. Niima tace "ynzufa fitsari zatayi.." Rhma tace "kisa mata ruwa me dumi bafa me zafiba sosai, a gasa gun da ruwan dumi kna tayi fitsarin.." Niima tace okay.. Kamata tayi suka shiga bathroom din, tayi mata yadda rhma tace, kna tayi fitsarin tna wash wash kmr wata wadda ta haihu. Fitowa sukayi da kyar rhma dake zaune tna duba system din gabanta ta dago tanayi masa sannu. Amsawa tayi tna cije lebe ta krsa bakin gadon ta zauna. Niima ma ta zauna bisa kujera tna fuskantar rhma tace "mmn husa ynzu hk xamu koma gida tna dingishinnan.." Rhma tace "ko zakuje gidana ne.." Niima tace "ai bazeyuba,dole mu koma gida yau ai, bb wani mgni daza a Bata mmn husna." "Akwai mna sosai, gasuma a gabana taci abincine.." Niima tace "A'ah, Amma intasha zata dena dingisawanne..Dan bamuso a gane gaskia." Rhma tace "aise a hnkli zata dena dingishinnanfa..insha allahu baza a ganeba" Niima tace "ameen..." Rhma ta kalli jannarht dake kwance tace "amarya nga oga nata manne miki kadafa a kara se dinkina ya warke.." Ni'ima tace "ai danma bakinam dazu harda kissn dinshi takeyi a gabana.." Jannarht ta zaro Ido tace "Kai ni'ima,,a Ina nyi hakan, karya takeyi sister.." Ni'ima tace "Kiyi Abu a gabana ynzu kizo kina qaryatani..ki rantse Baki tsotsi bakinshiba " Rhma tayi dariya tace "kice kinyi din ai mijinkine.." Jannarht tace "karyama takeyimin anty rhma, ai bnji da ddhba." Rhma tace "namaga haqurinki fah, kinada dauriya gaskia." Ni'ima tace "ai dole ta daure tna tsoron a gane taje tabashi abun dadin yaci.." Jannarht tace "Allah seya skmin wallhi." Niima tace "a"ah mlma karki hadani da Allah ...ai bani nayi abunba, koushi da yy abun ai halaq ne malaq ne.." dai dai hammad ya turo kofa ya shigo da sallamarh hannunshi riqe da uban ledoji, sukayi masa sannu da zuwa, ya amsa cikeda kulawa, ya kalli rhma yace "sannu Dr mungodefa..." Rhma tace "bkm sir.." murmushi yy ya ajiye uban ledojin dake hannunshi ya koma ya fara shigo da katan Karan din drinks, me gadi yna TaTashi har suka gama shigowa dasu, ya bama me gadin kudi masu yawa yarinka godiya. Kna ya koma ya zauna gefen gadon kusa da ita. Sude su niima da rhma Ido suka bishi dashi suna kallon ikon Allah da ubannin kayan da aka gama shigowa dasu. "Wannan kaya aisun yawa, sekace zamuyi watanni a asibitin.." cewar ni'ima. Rhma tace "Aiko zakuyi watanni sunyi yawa, dubafa an cika kou ina da kyn marmari da drinks, da kyn ddh." "Hba wannan kayn ai bb yawa,inkun tashi tafiya se a bayar.." "amma kuwa anyi barnar kudi.." rhma ta fada, dukdade tasan da gani akwai kudin. "Hba ba komi ze a bayar ai in an bayar ba a fadi qasaba.." cewar hammad dake shafar qafafuwanta. Niima tace "hkne..." Ledoji hudu ya dauka ya miqawa ni'ima yace " gashi nasan yau an wuni da yunwa..." Amsa niima tayi, tace "tnks...ai dyakema kou yunwa bnaji.." Ya daukko wasu ledojin ya miqawa rhma ta amsa tayi masa godiya, yace su dauki abinda sukeso. leda biyu ya dauko ya koma kusa da jannarht dataketa kallonshi. Dagota yy yae dorata bisa cinyarshi yace "mezakiji bbynarh.. " "Bka ganin mutane ne.." "Ni Ina ruwana dasu...mezakici nace .." Tayi masa bnza... Ledar ya bude ya fito da kaza, da knshi ya shiga bata tNaci seda tayi nak taci kazar sosai, ta koshi ya bata drink tasha rhma ta bashi magunguna ya bata tasha, ta koma ta kwanta. Kna ya faracin sauran kazar data rage. Niima Ma kazar taci me mugun dadih taci tayi nak, bkrmin ddh kazar tayi mataba. Rhma ma taci tayi kat tasha drink. Ummih ta Kara kira, aiba shiri suka fara Shirin barin asibitin. Hammad ne ya daukkota har cikin car dinshi. Komi daya siyo Nan ya barwa rhma da kudi dollars ya bata masu yawa, Aiko yasha godiya. Har bakin car ta rakosu ta basu magungunan dazata rinka sha. Hammad yy mata godiya. Niima ma tayi musu godiya. Kna ta koma cikin asibitin. Niima ta shiga cikin car dinta. Tna zille zille yasata a gaban car dinshi kna ya koma ya zauna a mazaunin dreva. "Ka budemin in fita.." Hammad tace "malama kwantar da hankalinki bafa ynzu Zan kara abunba...se gindinki ya warke kna znci gaba da caccakarki..." "Ynzu ina zakaje dani..." "Kaduna.." ya fada yna tayarda motar. Hnklintane ya tashi tace "Dan Allah Dan annabi ka daukeni inhau motar niima pls, karka gudu dani.." Mgnr nata seda ta bashi dariya yace "in gudu dake kuma, kefa matatace, aah Zande kaikine gidanki na aure, inyi kunyarki in kika warke inci gaba da zungurar durinki...." yayi mgnr yna ficewa daga asibitin. Ni'ima ta biyo bayan motarshi, dmn already sunyi mgna ta Ido ita dashi. Tsaf tasan ze iya, kamo hannunshi tayi, ta riqe Gam yna driving tna kuka tace "Innalillahi nashiga uku.. Dan Allah karkayimin hk ummihnarhfa.." "Zan gya mata na kaiki gidan aurenki zanci gaba da gashi.." ya fada yna kallon kyakyawar fuskarta. Daru tasa masa tna kuka tna masa magiya,.. "BBY kinaso muti accident ne..pls kiyi shiru da kukannan naki,inba hkba zanyi abinda bnyi niyaba.." Shiru tayi ta zubawa sarautar Allah ido... Suka cigaba da tafiya, jefi jefi yna juyowa ya kalleta, bkrmin nishadi yakejiba in yna kallonta se yji duk duniya bb wanda ya kaishi farin ciki, a lokacin, anty jannarht farin cikin sace. Seda taga yy packing a kofar gidansu hnklinta ya kwanta tayi ajiyar zuciya. Ya lura da hkn. "Swry ko mu wuce kaduna ne.." Marairacewa tayi tace "aah pls. .." "Kin iya marairaicewa kmr gaske...Ina wayarki.." "Tna gun ni'ima.." "Meyasa kika kashe wayar.." Shiru tayi knta na qasa. "Kinsan Allah kina shiga ki kunna wayarki inna kira naji a kashe zaki gane kuskurenki...kinajina kou.." Daga masa kai tayi... Manna mata kiss yy a bakinta yace "I miss you love...jiya na kasa bacci saboda bnsamu naciba..Dan Allah in kika warke zaki dawo gareni pls,Ina cikeda bukatuwa dake, kou kinasone in fara cin matan waje.." Ido ta zuba masa kwata kwata byajin kunyar mgnr bnza. "Kinaso in fara raba miki burarkine.." "Dan Allah ka dena mgnr isknci.." "Dannace bura..." Ta dafe kai cikeda kunya. "Budemin in fita pls.." "Zaki tafi ai bnce cinyeki zanyiba...kinsan Allah kina shiga ki kunna wayarki, dabadan inajin kunyar ummihba da jiya kin ganni a gidanku, sannan ki kulamin da gun dadihna kinji Dan Allah anty na roqeki ki kulamin da gunnan harya warke, se inzo in daukeki inje inci gaba dacin kyana..." "Zako kaci whla.." ta fada a zuciyarta. Amma a fili shiru tayi ta zuba masa na mujiya. Jawota yy jikinshi y a rungumeta. "I love you mAh love..." Ya rada mata a saitin kunnenta, ya kara rungumeta tsam a jikinshi, ajiyar zuciya suka sauke a tare. "I love you.." ya kara furta mata zuciyarshi fal shaukinta, Da kyar ya iya sakinta ya fito daga car din lokacin gari yy duhu dan an jima da sallarh isha'i. Bude mata car din yy ta fito, cikin hnzari, hannunshi cikinnata, suka isa inda ni'ima tayi parking motarta kusa da tasu, harma ta fito waje tna jiran fitowarsu. Krsowa sukayi hannunshi cikinna JANNARHT, seda ya kara mata kiss a gaban niima kna, ya bude mata gaban motar ta shiga. Niima ta shiga dreva seat, hammad ya leqa ta gefen niima "ngde sister..inkun shiga ta kunna wayarta inba hkba xaku ganni..." Ni'ima tace "insha allahu zta kunna sir..." Hammad yy murmushi ya mika mata ledar mgnin hannunta, ta amsa yace "pls tarinkashan mgni a kn lokaci na baki amanrta.." Ni'ima tace "na amsa ranka ya dade..." "Tnks Allah ya biyaki da mafificiyar aljannarh.." Niima tace "ameen..." Ya zaro kudi a aljihu bandir biyu na Yan dubu dubu ya miqawa niima kin amsa tayi seda ya matsa mata, kna ta amsa tayi godiya, shima godiyar yy mata idonshi na kn jannarht hk ya koma cikin car dinshi cikeda kewarta da sonta. Tayarda motar niima tayi, ta kraa bakin get din gidan tayi hon get man ya wangale mata get din gidan ya danna kn motarta cikin gidan. Tayar da tashi motar yy ya juya ya bar layin zuciya fal kaunarta da dumbin sonta, harga Allah ynason anty jannarht , soyayyarta ga zuciyarshi baze misaltuba. Direcr hotel din ya nufa, zuciya cikeda thinking. Am sorry fans da typing erros. [10/30, 3:52 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..79 Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. *Sabon book Dina me suna AUREN YIMA KAI..fans karku bari a baku labari, labarine me cikeda nishadantarwa da fadakarwa,and ilmantarwar.* Lafiya lau suka isa garin kaduna, direct gidanshi ya nufa zuciyarshi bb ddh, yasamu kou ina tsaf saboda akwai maaikata, masu kulawa da gidan kullum, direct bedroom din anty jannarht ya nufa, daya shiga se yga kmr ze gnta, fadawa yy gadon yna sauke ajiyar zuciya,wanka yy ya shirya cikin kna nan kya kna, yayi sallinshi ya koma da kwanta dukda ynajin yunwa Amma beci abinciba,zuciya fal damuwarta Dan a duniyarnan jannarht ce dmwar hammad, a duniya beda dmwa byn anty jannarht sannan beda abun tunani byn ita, ita kadaice yakeso a rayuwarshi ta duniya, hk yakai dare a gidan yy sallarh isha'i kna ya iya shiga kiching ya hada coffe yasha, ya koma ya kwanta a nan falon, jinshi yakeyi kmr maraya. Hk ya kwana zuciya na quna, washe gari daddy ya kirashi yarinka fada kn be dawoba yacema daddy ya dawo ammande yna gidanshi Nan ya kwana daddy yace maza ya dawo, gida Dan mommah tazama kmr mahaukaciya, se jaraba takeyi, ba shiri ya taho gidan, direct falon mommah ya nufa, Nan ya sameta tnata sababin jaraba, se rma ma ta karayi saboda tasawa rnta matsifa, be kulataba ya nufa bedroom dinshi rnshi a bace, bade ta gnshiba aishikenan, yna shiga yyma bedroom din key. Jawaheer de data gnshima setaga ya kara kiba, yy fresh yy kyau setaji wani mugun kwadayinsa yana taso masa. Byn tafiyarshi da kwana biyu gabaki daya tajita babu lafia ma at all kullum cikin kewarshi takeyi, tnata jira ya kirata, Amma Sam be kirataba, tnajin nauyin ta kirashi dantasan ya tafi da bacin rnta. Niima Kam bkrmin haushi ta bataba har lokacin haushinta takeji. Kwananshi uku da dawowa bya fita kou ina sede in ynada bukatar abu,yakira, kukun gidan ya kawo masa, hatta anwar besanma ya dawoba, danya kashe duk wayoyinsa, in Anwar ya kirashi baya shiga. 9:pm Kwance yake a kn bed dinshi idonshi na kallon sama, zuciya fal kewarta da kaunarta babu abinda yake tunawa kmr dadinta, ynason kirnta amma sam baze iyaba, kwara ya daurewa ranshi kawai, tinda ta nuna ba ruwanta da dmwrshi. Shigowa tayi bb Kou sallamarh Ido yabita dashi. "Wato Kai hammad kafi karfina kou...ka tattara da matarka ku koma gidanku kna jina kou..." Ido ya zuba mata kmr ma besan me take fadiba, haka ta gama jarabarta ta fice a dakin tna mita, tsabar bala'i duk tafi ta firgice daka ganta kasan tna cikin damuwa. Girgiza kai kawai yy ftnshi a kullum Allah ya gnr da mommah. Byn tafiyarshi da sati daya, gabaki daya batajin dadin rayuwarta, jikinta ba yayi mata dadih, jinta takeyi somehow, gashi kullum se bacci kawai takeyi, Gacin abinci, ga tsananin bukatuwa tanaji na namiji. 6:am ta tashi a bukace jikinta har yna rawa, a firgice ta tashi, ta miqe da kyar ta nufa side drower din gadon, ta dauko mgni ta hadiya guda biyu, jikinta na kyarma takoma ta kwanta, tna numfarfashi, ta jingina da bayan gadon. Dai dai niima ta bude ido tasauke a knta, ganinta a wani hali yasata tambayarta meke damunki... "Yunwa nkeji.." Ni'ima tace "yunwa kuma..." Jannarht ta daga mata kai. "Okay me kikeso kici..." "Indomie..." dole niima ta tashi ta shiga toilet ta dauro alwala, tayi sallarh kna ta nufa kiching ta dora mata indomie din ba jimawa ta kawo mata, jikinta har yna kyarma ta amsa ta faraci bakinta kou brush bb hk ta cinye indomie dinnan, duka niima na kallon ikon Allah. "Wai sannu..." cewar ni'ima. Jannarht ta yatsina fuska tace "yauwa..." kna ta miqe ta nufa frij ta daukko ruwa me sanyi ta fara sha, seda tashanye qaramin robar faro duka kna ta wurgar da bottle din. Duk niima na kallon ikon Allah. A kwanaki biyun bata da abinci se indomie, shine abinda take iyaci, se chocolate kuma, ai yazana kmr abincinta, Dan tamafi cinsa fiye da Indomie din, ga bacci data dan gishin gida,se bacci kmr yar shaye shaye. Yau tinda ta tashi takejin zuciyarta na tashi, Amma hk ta rinka daurewa. Sun fito falo Domin gaida su Ummih da hajiya, sun tsugunna kenan kamshin turaren da akasa a falon ya hautsina mata ciki, Nan ta fara kakarin, amai miqewa tayi a guje, ta nufa toilet din dake falon. Ido su Ummih suka bita dashi niima de binta tayi a baya. Ai tna shiga ta fara kwarara amai tin daga kasan Toilet din, Babu Komi a cikinta, Aman kumallo kawai takeyi a wahalce, Aman na bata whla yadda kasan zata amayar da hanjin cikinta,. Niima ce ta temaka mata ta gyara jikinta byn ta gama aman ta tallabota suka koma falon ta zaunar da ita a kn kujera, tin daga kafafuwanta Ummih ke kallonta, har zuwa fuskarta. Hajiya tace "sannu, dmn bakida lafia ne..." Daga mata kai jannarht tayi. "Allah ya kara sauki..." Cewar hajiya. Ni'ima ta amsa da ameen. Kamata tayi takaita bedroom dinsu ta kwantr da ita bisa gadon, ajiyar zuciya tasauke a wahalce. Abufa kmr wasa yazama gaske, kwata kwata jiki yaki lafia kullum tna kwance, ga uban miyau da bata iya hadiyewa, kullum bakinta da dabino, lokaci qanqani ta rame tayi uban fari nonuwanta suka cicciko, hips dinta ya kara bunkasa yadda kasan zasu fasa zani su fito fili. Kwance take bisa gado sanye take da doguwar riga bakinta cike da yawu, niima tna kiching tna dafa mata indomie Ummih ta turo kofa tashigo dakin. Da sallahmarh babu bakin amsa sallarmar sede tayi shiru, ido Ummih ta zuba mata , ganin kallon datake mata yasa tayi kasa da knta ta miqe ta nufa toilet dan zubar da yawun dake bakinta. Ido Ummih tabi bayanta dashi, komide ya kara habbaka, alamu sun nuna tnada qaramin shigar ciki. Fitowa tayi ta tadda Ummih a tsaye, krsawa tayi ta zauna gefen gadon tna raba idanuwa, knta a kasa. "ciki gareki kou jannarht..." Ummih ta jefo mata mgnr. Nan da nan zuciyarta ta girgiza knta na qasa tace "ciki kuma Ummih...ina zansamu ciki..." Ta fada murya na rawa. Murmushi Ummih tayi irinnasu na mnya. "A tunaninki bnsani bne,,, wato duk fadi tashen danakeyi a kn, uwar yaronnan, da Yar uwarta, Amma seda kikasan yadda kikayi kuka hadu dashi yayi amfani dake, har kikayi jinya a tunaninki,bansani bane, kou a wani hali kike ciki jikina yna bani nana fiddausi, Amma kin mayar dani kmr bnsan komi ba kou,,," Jannarht kanta na qasa ji takeyi kmr tashige kasa dan kunyar ummih, Nan da Nan idanuwanta suka ciko taf da kwallah. kalma dayace ta tsaya mata a rai nacewar cikine da ita. "Hmmm kin kyauta, ki shirya yau zamu koma kaduna,.." A mtkr razane ta dago kanta hnklinta a matukar tashe, idonta na zubar da kwallah, Ummih kuwa tna fadar mgnr ta fice daga dakin cikeda takaicin jannarht. Tna fita ni'ima tashigo dakin hannunta riqe da plt me dauke da indomie da kwai biyu ta qaraso taga jannarht din na kuka, ajiye plt din tayi a kn canter table ta qaraso tana tambayarta, "meye ya faru kike kuka..." Jannarht ta share hawayen dake kn kuncinta tna shasheqa tace "Ummih ta gane komi,harma ta gano inada ciki...Ni Wlhy bnason cikin zubarwa zanyi...gashi Ummih tace, in fito mu tafi kaduna yanzunnan..." Cikin kuka take mgnr. Ni'ima tace "shine abun kuka, Dan Allah kiyi hkri, Wannan abun farin cikine, godiya yakamata kiyima ubangijinki, daya azirtaki,,,nifa bnga abun dmwaba Dan Allah kiyi shiru knga ke me cikice...sannan dakike cewa zaki zubar da cikin jikinki Wlhy karkima fara..." Jannarht tace "Ni bnason cikin sbda Ummih bata farin ciki dashi..." Still tna kuka take mgnr. Ni'ima tace "hmmm gaskia bakyajin tsoron Allah jannarht ynzu in aka barki seki zubar da cikin jikinki ...."Nan niima takaici ya rufeta ta cika jannarht ta was"azi dakuma natsiha. Jannarht de tna jintane kawai. Ummih tasamu sahura tace ta hada kynta, yau zasubar kano,hnklin sahura ya tashi ta fara tunanin meke faruwa oho. Hk tabar kiching ta nufa bedroom dinta ta fara hada tarkacensu ita da janan. Ummih ta hada kynta tsaf ta fito dasu falo, hajiya dake zaune da mamaki take kallonta tana tmbyrta lafia, Ummih tace, lafia lau yau zasu nufa garin kaduna...hnklin hajiya yayi mummunan tashi, nan tashiga tambayar Ummih kou tayi mata lefine Ummih tace "babu komi hajiya, Wlhy innace kinyimin lefi nayi qarya hajiya, zamana dake nji dadih tsakanina dake sede adduarh Allah yy sakayya da mafificiyar aljannarh." Hajiya tayi Jim kna tace "bkm ai yiwa kaine hajiya, duk wanda ya kyautatawa wani, ai yywa knshine..nide Dan Allah ki gyamin meyasa zakiyi tafiyar gaggawa hk..." Nan Ummih ta kwashe lbrin komi dake rnta ta gyawa hajiya, Sam hajiya bata hango aibun jannarht ba saboda ai hammad mijintane, kuma soyayya bb ruwanta, kiyayyar wani,inde su masoya nason knsu aishikenan. Hajiyade tace"Ummih ammadan wannan aibe dace ku tafiba.." Ummih tace "abinda nake gudune yariga ya faru hajiya, knga bb amfanin, muci gaba da zama a nan din, sannan, ga aikinta knsan tnayi a kaduna..." Nande hajiya tayi tayi, a kn Ummih ta haqura da tafiyarnan, Amma ummih ta tubure, dole Hajiya ta haqura, aka loda kynsu a motar, harda na jannarht sahura ta kimtsa mata itade har lokacin, tna nan tnata kuka. Ni'ima na rarrashinta. Niima ta roki hajiya, in tnaso tabi su Jannarht hajiya ta amince, hk suka shiga motar, sahurace a gaba ummih da niima da jannarht zaune a baya, Domin car din tnada wadatar seat, suka zauna batare dasun matsuba. hajiya harda kuka hk dreva yaja motar suka bar gidan, cike da kewar hajiya,suka hau titin zuwa garin kaduna. ** ** ** Inka gnshi, kai kace mahaukacine kwatakwata matarshi ta gaza gane knshi, yau bya wannan kasar gobe bya wannan kasar jibi bya wannan qasar, tunaninshi ya gushe,yazama kmr bashiba babban mutum kmrshi, amma yazama se a hnkli. ** Lafia lau suka isa garin kaduna,Ummih ta fita harkar jannarht, ta barta da abinda takeso, ta bata phones dinta data amshe, jannarht de btji ddn hknba se take ganin rashin dacewar hkn. Ummih taje har gidan Mmn ibrhm tayi mata godiya, Mmn ibrhm tace bkm ai yiwa kaine. Nan ta tsare Ummih da tmbyr meyasa suka dawo, Ummih ta kwashe lbri ta gya mata, kunsan ance abokin kuka ake gayawa mutuwa. Mmn ibrhm tasauke ajiyar zuciya byn tagama Jin maganganun Ummih tace "Ummih wlhy rabone...knsan allah kuma godewa allah da ba a raba aureba da ace an raba auren, ai da awaje za ayi cikin...Allah de yasa hkn shine alkhairi." Bb yadda Ummih zatayi ta amsa da ameen. Ummih taje tasamu abih, har office dinshi, a faride yadau zafi Amma da ummih ta gya masa abinda yasa hkn ya faru, se abih ya amshi uzurinta Kuma yy mata uzuri. Kwanansu biyu da dawowa jikinta kullum bb ddh,kullum cikin hadiyar tablet take na rage shaawarh dukda ba mgni yakeyi mataba bb abinda tafi bukatar a rayuwarta, sama da mijinta, gashi kamshin lotion dinsa ya tsaya mata a rai sometimes se taji kamshin kawai takesonji, hk zata zama kmr wata mara lafia saboda rashin lotion dinnasa, gashi batasan sunanshiba, kullum se tayi aman safennan ta gaji da wlr datakeyi, ga shegen cin abinci, abincinma indomie shine abincinta safe dana rna Dana dare, dagashi se chocolate, da kullum seta aika dreva yasiyo mata, kuma duk yawanshi inde ta kyallara Ido tagani tou a rnr zata cinyeshi tas,sede washe gari a qara siyo mata wasu. Duk tabi ta qare, tayi uban fari, sosai, Amma farin me kyau, komi na jikinta ya qara kyau shape din jikinta, ya kara bayyana sosai, cikin da kwata kwata, befi wata biyuba, Amma duk me hnkli inya kalleta seyasam tnada girman ciki. Ni'ima Kam kmr ita tayi cikin kullum cikin kulawa takeyi da ita. Soyayyarta itada anwar Kam kullum se qara habbaqa takeyi kullum se sunyi waya harma tasanar dashi cewar suna kaduna suda jannarht. Ba krmin azabtuwa hammad yakeyiba na rashinta, amma har lokacin fushi yakeyi da ita, seya daga waya ze kirata, se kuma ya fasa, a Yan kwanaknnan ne ya fara kiran niima danjin yaya jannarht din take niima tace masa lafia lau...Amma bata bashi lbrin cewa suna kadunaba. Yau kawai zuciyarshi ta karkata zuwa garin kaduna, Dan hk beyi shawara da kowaba, yyma matarshi sallahmarh daga abuja zuwa kaduna, dreva yajashi da motar sojoji, na biye dashi sukabar gidan suka nufa garin kaduna. Suna gab dashiba garin kaduna yaji kirjinshi na tsananta bugu ya rasa dalilin hakan..... dai dai gadar kawo , wata me hijjb zumbulele ta afkawa titi, dreva be ankareba yayi sama da ita ta dawo Kan titi tip...."innalillahi wa'inna ilaihirraju'un...." shine abinda drevan ke ambata, tini motar taja ta tsaya, cikin tashin hnkli alhajin ke tambayar meke faruwa, dreva ya shaida masa aiya buge wata mata, sannan bya tunanin akwai rai a jikinta... Nan da nan suka hada mummunan gosulo, a kn hanyar, fitowa yayi jikinshi na kyarma hnklinshi a matukar tashe, ya qarasa, inda matar take a kwance kanta na zubar da jini, hijjb din jikinta ya kudundune mata fuskarta, Dan hk kafafuwanta kawai yasamu dmr gani, gabanshine ya yanke ya fadi, ganin yatsun kafafuwanta....jiki na rawa ya fara qoqarin karasawa, gareta, sojojin sukazo suka kamashi suka maidashi car saboda babban mutum kmrshi, be kmata ace, yna tsayeba a waje koudan miyagu. Byn sunsashi a car, yace , su dauki matarnan da gaggawa, su kawota, inda yake, a kaita asibiti...suka amsa da tou sir... Aiba jimawa suka daukota suka sata a seat din datake, still knta na zubar da jini. Drevan yashiga suka figi motar, "muje AA waziris hospital pls...." Ya fada murya na rawa, drevan ya amsa da tou yallabai. Ido ya zubawa kafafuwanta, farare kar dasu, daga dukkan alamu, tanashan whlr duniya. Dukda bega fuskartaba, amma jikinshi na bashi wani abu game da ita.... Ba jimawa suka isa AA waziris hospital, a gaggauce aka kawo gadon daukar marasa lafia aka shiga da ita direct emergency room Dan zuwa lokacin, numfashinta bya fita dai dai. ganin wanda ya kawota asibitin yasa dole manyan likitoci suka taru a knta,.... Hnklin alhaji ya gaza kwanciya se zarya, yakeyi, a kofar room din datake, hnklinshi a matukar tashe, zuciyarshi ta gaza natsuwar Masa. Yau tinda ta tashi taketa amaye amaye,komi taci ya gaza zama a cikinta,duk tabi ta firgice kmr ba itaba, idon nan yayi wiqi wiqi, Ummih bata kulata, Amma ganin halin datake ciki yau na whla, seda ummih tazo tarinka mata sannu tna tambayarta, kou akwai abinda takeso ta dafa mata. Jannarht datayi amai ta gaji dukta galabaita, tace "indomie da daddawa nkeso Ummih..." Ummih tace "tou..." Cikeda tausayawa, haqiqa tana wahala, Irin cikinnan ne me shegen laulayin tsiya. Kiching Ummih ta nufa ba jimawa ta dafa mata indomie din yaji tarugu tasa mata daddawa sosai. Ta gma ta zubo a plt ta kawo mata. Jikinta na rawa ta amsa tafara kai, lomar indomie din baka, hannu bka hannu kwarya haka tarinkayi, harta cinye tas Tasha ruwa, ai tna komawa ta kwanta, cikinta ya hautsina, Nan ta fara kwarara amai, ta wanke Ummih da ni'ima dake kusa da ita da aman, bkrmin tausayi tabawa Ummih ba, "sannu jannarht.." Ummih ta fada cikeda tausayawa. Ni'ima ma cikeda tausayin take kallonta, da daddare kwata kwata basa bacci, kouta kwanta tadan fara bacci minti gomane kmr an tsunguleta zata tashi tafara cin chocolate har asubahi tayi, da asubahinma ta fara kwarara amai, seda rna ne ake samu ta rintsa. Bata dena amanba seda ta amayar da duk indomie din dataci, ni'ima ta gyara kou ina, ta gogewa jannarht din jiki, ta chanza kata kya, danko wanka batasonyi a yan kwanakinnan kwananta uku batayi wankaba,batason kamshin sabulu data shiga toilet ma batason kamshin shi seta fara sharara amai. Duktabi ta jigata, da kyar take iya daga ido ta kallesu, "bani chocolate..." Ta fada a wahalce. Ni'imar ta dauko chocolate ta bude ta miqa mata, jiki na rawa, ta amsa tafara ci, nan da nan tacinye katon chocolate din ni'ima takara bare mata wani nanma ta tuttura tacinye, in tna cin chocolate din har wani runtse ido takeyi, ji takeyi kmr tnacin nama,yamafiye mata komi dadih. Niima tace "ummih gaskia ykmata a kaita asibiti, dubafa kiga yadda ta kare tayi kal, dagani bb ruwa a jikinta, batacin abincin kirki, se chocolate,,, hknfa yna ita effecting dinta,..." Ummih tasauke ajiyar zuciya tace "nima hk nayi tunani..." Sahura dake zaune ta rafka tagumi janan na kn cinyarta tace "gaskia aje asibiti, anty jannarht tanada dauriya wlhy..." Niima tace "sosai kuwa,,,knsam da daddare kwata kwata bma rintsawa, kullum kwalin chocolate na gabanta, kafin gari ya waye tacinye fin rabin kwalin...ke in lafia lau kakecin uban chocolate dinnan, ai bazaka kwanaba se asibiti,,," Sahura tace "Allah sarki anty..." Ummih ta tashi da knta tasa mata hijjb suka kamota ita da niima da sahura sukasa Mata takalmi, taki sawa dom batama iya daga kafarta da takalmi, hk suka kamota, suka fito compound da ita, dreva ngnin hkn ya rugu da gudu, basema angaya masaba, yasan asibiti,zasuje, motar ya bude akasata a ciki maaikatan gidan nata mata sannu. Ummih da niima suka shiga motar ita kumq sahuta takoma gida.dreva yaja motar sukabar gidan, basema ance masa komiba direct AA waziris hospital suka nufa. Dai dai Dr nahnah ta fito harabar asibitin, tnaso taje side din dasuje ajiye yaransu, taga Noor danyau rigima takeji. Car dinsu tayi packing, tsayawa nahnah tayi dan ganin car din anty jannarht. Nan suka fito da ita , sun rirriqeta, hnkli tashe, nahnah ta karasa, Dan ganin tabbas anty jannarht ce, kallo dya tayi mata tagane cikine da ita, "Subhanallahi..." Ta fada, dai dai ta qaraso da ita aka kamata, aka shiga cikin asibitin da ita,.... Alhaji yna tsaye, yga shigowarsu, hnklinshine yayi mummunan tashi, dya dora idonshi a kn Jannarht.... "Hibbarh ... " Ya fada murya na rawa. Kafin yayi wani tunani, anshige wani daki daw ita. Komawa yy yazauna dafe da knshi. "Oh ya rabbih...nasan gizon data saba yimin ne takeyimin...ya Allah la yafeni...." ya fada yynda wasu hawaye masu zafi suka fara bin kuncinsa. Ganin hkn daya daga cikin securitys dinsa ya qaraso yace "sir knada bukatar hutu, ya kamata muje masauki..." Be jira amsar saba ya kamoshi, ya fito compound yasashi a motar, dreva yashiga yaja motar sukabar asibitin, motar sojojin na biye dashi. A motarma hnklinshi gaza kwanciya yy se kuka kawai yakeyi kmr karamin yaro, direct babban gidanshi dake Nan kaduna alqali road suka nufa dashi. Ana kwantar da ita a gadon asibitin tafara sharara uban Aman da babu komi se chocolate, Dr nahnah tace su Ummih su jirasu a waje, da knta tayi mata goge Aman kna ta farayi mata gwaje gwaje, Nan ta gano dan cikin dake jikinta, dukda batasan komiba game da cikin Amma ta tsinci knta a farin ciki mara misaltuwa. Ruwa tasa mata da allurorin bacci, Dan alamomi sun nuna mata bata bacci. Ba afi minti gomaba, da ruwan ya fara shigarta, bacci me nauyi ya dauketa. Cikeda tausayawa nahnah ke binta da ido, dagani, cikinnan na jikinta yna sata a whla Dan dukta rme tayi haske, hamdala kawai nahnah keyi a zuciyarta, jikinta yna bata tabbacin cikin nan na qanintane Hammadu. Ficewa tayi daga dakin tasamu, su Ummih da ni'ima tsaye cirko cirko, tace jikin alhmadulillah ansa mata ruwa zaku iya shiga.... Suka shige dakin, nahnah ta nufa emergency room din, da aketa fmn cetou wannan baiwar allah, taje tasamu, an samu daidaituwar numfashinta, jininma dake zuba ya tsaya, ansa mata drib, Se ynzu nahnah tasamu dmr gnin fuskar matar, gabanta ne yy mummunan faduwa, ganin mugun kamannin matar da Jannarht. Byn an kammala komi, anty salaha da nahnah a tare suka nufo office din nahnah, suka zazzauna anty salaha tace "knga wani ikon allah nahnah, Ni senaga kmr matarnan taso tayimin kamanni da wata dana sani..." Nahnah tace "ashede bani kadai ngniba, Wlhy kamanninma ya baci, ke a tunaninki wacece..." Anty salaha tace "na rasa wacece, ammande jikina yana bani kouma waye makusancinmune..." Nahnah tace "nide senaga kmr anty jannarht kou..." Salaha tayi Jim kna tce "kwarai kuwa, Wlhy itace, oh ikon Allah knsan ance, kou wanne mutum akwai wanda yy kma dashi," Nahnah tace "hkne, Amma kamaninni ya bace..." Salaha tace "gaskia kam... daganin matar tna cikin tsananin wlha ga ulcer datayi mata chronic..." Nahnah tace "Allah srki...kou ina daddy yaganta oho.." Salaha tace "ina tunanin sune suka bigeta,bakiga yadda hnklim daddy ya tashiba.." Nahnah tace "Allah ya tashi kafadunta..." Nahnah ta amsa da ameen. "Ke albishirinki..." Salaha tace "goro meya faru.." Nahnah tace "An kawo anty jannarht, fa kuma Wlhy cikine da ita..." Cikin rashin fahimta salaha tace"bnganeba,,,wacce anty jannarht din.." Nahnah tace "ta black mna,,,Wlhy cikine da ita na fin wata biyu.." Salaha tace "kai Dan allah..ke ina kika ganta.." "Nce miki ankawotane dazu asibitinnan ynzu hk tna can nasa mata ruwa.." Cikeda farin ciki Salaha tace "oh Allah me yadda yaso...kou ina black yaganta ya dura mata cikin oho..", Nahnah tace "su suka sani, Amma wlhy inada tabbacin cikinshine, kndesan anty jannarht babu namijin dazata budewa jikinta, haka kawai, sede hammad din.." Salaha tace"tabbas...tou masha allahu alhmadulillah...kice munsamu qaruwa, ubangijin yasa a raba lafia.." Nahnah ta amsa da "ameen de,,,knsan kuwa bkrmin whla takeshaba, ta biyo gidanmu knsan muma hk muke whlr nan in munada ciki, " Salaha tace "Allah sarki anty jannarht, kice tnashan baqar whla, alhmadulillah, nji dadih daban mutuba nga anty jannarht da ciki, fatan Allah yasa a sauka lafia...shi gogan yasani kuwa.." Nahnah tace ,"Wlhy bnsaniba, knsan be jima da dawowa daga kanoba, yna nan yna isknci, jiyama danaje gidan nasamu anata daru, yace wallahi seya saki jawah.." Salaha tace "hammadu kenan Dan daru,,,me tayi daze saketa,,," "A kn tana shigar masa daki...nande nabar mommah se ruwan jaraba, take antaya masa, knsan hammad da taurin kan tsiya, ita kuma mommah knsan mama rabice controller dinta.." Salaha tace "hk rayuwa takefa sekiga mutum Dan uwankane, amma baya kaunar ci gabanka, yadda kikasan ba jininka bne,,," Nahnah tace "hkne ubangiji yashiga tsakanin nagari da mugu amma lamarin, da gyata.." Salaha tace "ameen...Allah yayi mna me kyau..." "Ameen..." tin dare be rintsaba hkma washe gari, duk zuciyrshi bb ddh, babu abinda yakeyi Masa gizo bace, wannan baiwar allah daduka bige, hnklinshi ya gaza kwanciya, dasafe ya gaza breakfast, kou wanka beyiba, hk yashiga car dreva yaja sukabar gidan suka nufa AA waziris hospital. ** Hk kawai yake jin zuciyrshi bb ddh, dya kwanta mafarkanta kawai yakeyi, jikinshi na bashi, duk inda take bata cikin koshin lafia. Niima ya kira danjin yaya take Amma se sahura ta daga kasancewar a gida sukabar wayoyinsu dazasuje asibitin. Dagawa tayi Dan ganin sunan hammad, ta gaisheshi ya tmbayeta Ina me wayar tace "ai suna asibiti, anty jannarht bata da Lafia dmn tin kafin mu dawo kaduna take ciwon, yau kuma se ciwon ya qaru,,," Hnklin hammad yy mummunan tashi, yace "meke damunta..dmn kuna kaduna.." Sahura tace "eh...amai take fama dashi da ciwo ciwo de..." "Wani asibiti.." Sahura tayi Jim kna tace, "bnsaniba, ammande nasan baze wuce AA waziris hospital ba..." Bece komiba ya katse wyr hnklinshi a matukar tashe ya daukko key ya fice daga gidan mommah na kallonshi,ya fice a rikice, tna kwala masa kira amma bebi takantaba, ya fice abinsa, car yashiga yajata yafice daga gidan a guje direct AA waziris hospital ya nufa. A harabar gidan sukayi kicibus hammad ya kalleshi kallo dya yy masa ysan yna cikin tashin hnkli. "Daddy yaushe kashigo kaduna.." Alhaji dake a firgice yace "yesterday.." Hammad yace "okay sweetheart,,,akwai wani abu dake damunka ko.." Alhajin ibrahim yace "no son..." Hammad de yjishine kawai amma yasan dole akwai abinda ke dmnshi. "Meya sameka kazo hospital.." Ya kwashe lbrin komi ya gayawa, hammad, shi knshi hammad hnklinshi ya tashi, a tare sukw shigo, daddy ya nufa inda yke tunanin wadda ya bige din tna ciki. Shikam hammad direct office din nahnah ya nufa. Nan yasameta tana duba system dinta. "anty Wai an kawo mata nan.." hammad ya tambaya anty nahnah. Dagowa tayi ta kalleshi tace "seka zauna aiko..." "Ke knsan bazan iya zamaba...pls Ina take..muje ki kaini pls.." tashi anty nahnah tayi, a tare suka fito tna gaba yna binta a baya, suka isa dakin da jannarht din take. Tna zaune jikin yadanyi dama, daga jiya zuwa yau ankara mata ruwa leda shida, da sauri akasa ruwan saboda jikinta bb ruwa. Niima na gefenta tna bare mata kedar chocolate tana sa mata a baki, Nan da nan setae cinye a kara bare wani... Ummih na zaune bisa kujera ta zuba mata ido, duk tayi kwaro kwaro, se uban fari data kara, farin seya kara mata kyau. Suna shigowa dakin ta zuba masa ido, haushi haushinshi takeji, sbda shine yasata a whlr nan, ta gama jinyar farkewar da yayi mata, se ynzu kuma ta koma jinyar cikin daya dura mata. Idanuwanshi na sauka a knta duk yabi ya rikice, se yji wani Irin mugun tausayinta na ratsashi, dagani yasan tanajin jiki matuka, kou yace tna kan jin jiki. Niima da ummih suka zuba musu ido, krsowa yy inda jannarht take idanuwanshi sun rufe, "sannu flower...sannu Allah ya baki lafia.." Ummih de na kallon ikon allah...seda nahnah ta matsa ta rada masa a kunne, "gafa Ummih..." Nan yadawo hayyacinsa, ya tsugunna yna sosa keya ya gaida Ummih ta amsa, fuska a sake, kna ta miqe tabar dakin. Jikinshi na kyarma ya jawo kujerar da ummih ta tashi ya zauna ya kamo hannunta cikinnashi,yace "flower kinga yadda kika rame...." Se kuma yafi nonuwanta da kallo ksncewar bb hijjb a jikinta sannan bb brezia a jikinta, "anty miqe damunta pls...", Anty nahnah tace "kafini sani ai..." Cikeda rashin fahimta yace "menene..." Niima de murmushi tayi, jannarht kam daya kusantota kmr ta rungumeshi takeji, saboda kamshin lotion din jikinshi datakeji,,, Nahnah tace "anty jannarht nada ciki...kuma nka..." Wani Irin tsalle ya daka ya tsugunna kasa bisa guiwowinsa yace "anty mi kikace Dan Allah maimaitamin..." Niima tace "kwallo ya afka a raga.. ka zana namijin fama, an samo Dan kano..." Farin ciki kmr hammad ze mutu Dan murna, sujjada yayi ya daga hannu yyma allahnsa godiya ya zubawa jannarht ido kawai ya fashe da kuka, ya taso ya rungumeta, itakam se qara shigewa jikinsa takeyi, saboda dadin lotion din dake jikinshi, se taji kamshin yafi mata ko wani kam ddh a duniya. "Allah sarki Antynarh...Allah yayi miki albarka uban giji yasa aljannar makomarki, Allah yasaka miki da alkhairi, Allah ya baki haquri da juriyar riqemin amanar cikina dake jikinki..." ya kara rungumeta yna hawaye. Anty nahnah tace "mlm saketa mna, batafa da lafia so kakeyi ka gotar da ruwan dake hannunta,,,," Da kyar hammad ya saketa ya koma yazauna ynajin farin ciki mara misaltuwa, "alhmadulillah..." Ya furta a zuciyarta, yynda hannunshi na cikinnata. Anty nahnah tacee "mu hk za a barmu bb tukuici.." Hammad yace "dole a baku tukuici anty,,,ke nabaki company nina dake dubai na motoci, ke kuma niima na baki, company dina na na jirgi dake Americans..." Niima ta zaro ido... "Wannan kyauta ai tayi yawa..." Nahnah ta rangada guda, tacee "aah Wlhy mungode Allah yasaka da alkhairi aini nasan bross mahaukatan kudi gareka... ubangiji ya kara budi na alkhairi, " Niima ma godiya ta farayi masa tna hawaye, "Allah ya biya, ubangiji yabar zmn tare, Allah yasauki anty jannarht lafia, " Suka amsa da ameen. Hammad de hi ykeyi kmr ya maida anty jannarht ciki, se yji ya qara sonta, fiye da ada, a kullum soysyyarta kara ninkuwa takeyi a zuciyarsa ya rasa dalilin hakan. Yana shigowa dakin yasameta zaune tajingina bynta, da gadon, salaha na bata abinci a baki, kanta nannde da bandeji, kafafuwanta kuwa duk a karye suke. Idanuwanshine suka sauka a knta, mutuwar tsaye yy ya kasa karasowa cikin dakin.. Tin shigowarshi ta zuba masa ido, tabbas bazata taba mance fuskarnanba shekaru fin talatin baya,,,,wani Irin abune ya taso ya tsaya a kahon zuciyarta abubuwan dasuka gudana suka dawo sabo dal ga zuciyarta,,,, Hannunshi na rawa, ya nunata da yatsa muryarshima rawa takeyi yace. "Kece....hibbbarh!...." Shine abinda ya iya fada kawai ya fadi nan qasa sumamme. Wani Irin kuka matar da bazata wuce 43yrsba ta fashe dashi, datasan zata kara ganinshi data kashe knta kawai ta huta... A razane salaha ta wurgar da kular abincin dake jikinta ta karaso inda yake a sume wani Irin kuka ta fashe dashi... Ta fita ta kirawo doctors maza akazo aka ciccibeshi aka nufa wanu daki dashi, Nan aka fara kokarin ganin ya dawo, dai dai, daga doguwar sumar da yayi... Yna farfadowa ya zuba musu ido, hawaye na zirya a kuncinshi.tashi yy zumbur Dr Saleem yace "daddy ina zakaje..." ",Ku kaini dakin da hibbarh take Dan Allah..Wlhy itace.. " Saleem yace "wacece hibbarh kuma..." Salaha ta basu lbrin suman nashi. Nan aka kamoshi aka nufa, dakin da hibbarh take kwance, itama hawayen takeyi tabbas da ace tnada kafafuwa da tini ta gudu daga asibitin a ynzunnan, iburahm shine mutum na farko data fara tsana a rayuwarta dukda de soyayyace ta koma kiyayyarh. Krsowa yy bakin gadon, jikinshi na rawa ya tsugunna bisa guiwowinsa, yazuba mata ido, "hibbah ki yafemin...abunda nyi miki ya hna ni jin dadin rayuwata ta duniya,,,Dan Allah ki yafemin hibbbarh..." A sanadinshine takejin hausa, tsaf take gane me yake fada, kuka ta fashe dashi me kunar zuciya,. "Ki yafeni hibbarh..." Ya kra fashewa da kuka. Saleem da nura da salaha dasuke tsaye, suna binsu da ido, sun rasa meke faruwa... Cikin hausar da Bata ishetaba sosai tace "ibrhim bazan taba yafe mkaba har qarshen rayuwatarh...kyimin mummunan tabo dashi xan mutu..." Cikin kuka take mgnr. Kra fashewa yy dae kuka yace "nasan bn cancanci yafiyaba,daga gareki, hibbarh, Amma ina rokonki Dan darajar sunayen mahaliccinki..." Cikin tsawa tacee "tashi ka fita bnason ganinka ibrahim, na tsaneka... tsakanina dakai Allah ya iya ban yafeba duniya da lahira,,,,Ina rokon Allah ya azabtr dakai kmr yadda ka azabtar dani duniya da lahira..." Salem ya daka mata tsawa... "Wacece ke dakike gayawa daddy hk. .." Ibrhim yace "ku barta ta fada komi zata fada na cancanci abinda yafi hkn daga gareta ...tabbas ina ganin sakayyarki hibbarh Allah yy miki sakayyah...." Ya fashe da kuka. Wani Irin ihu tasaka, Nan ta zama sumammiya....hnklinshi ya kara tashi ya fashe da kuka, da kyar akae fita dashi, jikinshi na rawa juya na dibarshi aka nufa wani daki dashi. Ita kuma likitoci suka taru a knta..da kyar suka samu ta farfado, tare da mummunan ciwon zuciya wanda dmn tnadashi, ya tashi matuka, kowa yaganta seda ya tausaya mata,tabbas akwai, mummunan tabo a zuciyarta. Hammad kam ai rawar kai kmr angon kare, Nan asibitin yy aure ya tare shike kulawa da jannarht Ummih de da rashin kunya ya isheta, ta koma gida tabar hammad da ni'ima su suke jinyarta. Chocolate kuwa motar biyu hammad yasa aka saukewa jannarht a asibitin, jannarht abun nema ya samu, bkrmin Shan chocolate din takeyiba, hammad jiki na rawa Allah Allah yakeyi yaji tace tnason abu, babu bata lokaci zeje ya nemo mata ya bata. Kmr bame cikiba nan da nan ta cicciko tayi kyau saboda abubuwan dadih datakeci, jiki ya qara bul bul, sede amaye amaye datakeyi a kullum, kullumde hannu na manne da drib, ance se cikin yy kwari, yakai kmr 4month hk sannan ne za a dena sa mata drib din zuwa lokacin insha allahu laulayin ya ragu. Jin hkn hammad kwaso kynshi yy yadawo asibitin aka chnza musu katon daki Kai kace wani katafaren gidane, motsi kadan hammad zece meya faru me kkeso yadda kasan kwai hk yakeji da ita, shike mata wanka, kafin suyi wankan, se sun gma ragewa juna zafi, Domin ance kada yy sex da ita ya bari cikin yy kwari, Dan hk yaketa daurewa, itama daurewar takeyi. Ni'ima de ngnin ikon Allah. Sometimes ma tafiyarta takeyi gun anwar inyaxo susha nasu soyayyarh. Next page insha allahu shine ending din littafin inso cuta ne. Ngde masoyana na usuli. [10/30, 3:52 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..80 Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. *Sabon book Dina me suna AUREN YIMA KAI..fans karku bari a baku labari, labarine me cikeda nishadantarwa da fadakarwa,and ilmantarwar.* Kwananta biyu a asibitin jikinta a rikice, se a hnkli aka samu jikin yadan fara samuwa. Alhaji Ibrhim kam, nashi jikinma yafi nata da VP dinshi bkrmin qara hawa yayiba, har seda aka snr da iyaye, da iyalinshi, hatta hammad ma yasani, se hnklinshi ya rabu biyu, Domin ciwon daddyn yana daga masa hankali. Salaha ce zaune bisa kujerar gaban gadon hibbarh, tana zaune ta jingina bynta da byn gadon, ta gma bata tea kenan ta zauna ta zuba mata ido, matar tubar kallah akwai kyau, dukda bb alamun hutu a jikinta, sannan ba yarinya bace, Amma bazaka taba cewa, takai, 43yrs ba. "Sannu anty..."salaha tace tna kallonta. Daga mata Kai tyi tna murmushi,"nagode Allah yasaka miki da alkhairi," tafada murya kasa kasa. Salaha tace "ameen anty...yau jikin da dama kou?" " A, babu ciwon kai..." "Allah ya kra lafia anty..." "Ameen nagode, yasunankine.." hibbarh ta tambayeta. Murmushi anty salaha tayi tace, "sunana salaha," "Allah sarki, nagode Allah ya biyaki.." "Ameen anty..." Shiru yadan ziyarci gurin na wasu yan daqiqu,salaha ta kauda shirun dacewa, "anty ya akayi kikasan daddyn abuja,,,Dan Allah kisanr dani, na tabbtr akwai wani abu a tsakaninku, bamu taba ganin firgici a kn fuskarshiba, Amma mungani rnr daya ganki.." Jim hibbarh tayi hawaye na tsiyaya bisa kuncinta, bakinta ya gaza buduwa tayi mgna. "Am sorry anty..in tmbayatace tasaki kuka kiyi hkri pls..." Girgiza kai kawai hibbarh tayi hawaye naci gaba da zirya bisa kuncinta. Mommah Kam ta rasa dalilin dayasa hammad baya zama a gida sannan bya kwana a gida, ynzu hk kusan sati biyun bata ganshiba, sannan inta kirashi baya dagawa ta tambaya daddy yace mata shima besan inda yakeba, Amma yasani Domin hammad yasanar dashi komi. Seda su mommah sukaje asibitin duba jikin daddyn abuja, suka ga Hammad din a asibitin tabbas mommah tasan bashi ke jinyar daddynba akwai abinda de yasashi, zama a asibitin. Mama rabide tini jikinta yabata da walakin, tayi alqawarin binciko kouma menene. Aiko seda ta binciko komi harda watannin cikin, ta hanyar wata nurse dake aiki a asibitin,rnr zokaga mama rabi kmr mahaukaciya, haka jawaheer ma mommah kuwa da labarin ya isa gareta, Nan tayi tsalle ta diri kan cewar ciki bana hammad bane, saboda taji watannin cikin, mayafi mommah ta dauka ta zira, mama rabi da jawah na biyeda ita a baya,suka karaso inda motar take suka shiga dreva yaja sukabar gidan, direct AA waziris hospital suka nufa, suka nufa asibitin, nurse din data kawo munafurcin ita ta nuna musu dakin dasuke. Direct suka shigo dakin bb sallahmarh mommah ce first. Tna kwance bisa cinyarsa, yna shafar sumar kanta, ni'ima na zaune bisa kujera ta maida hnklinta ga kallon tv. Ynayin yadda suka turo kofar dakin seda hnklim kowa ya dawo bisa knsu. Jannarht seda hanjin cikinta suka motsa, gabanta ya yanke ya fadi ras. Hammad Kam ai kou a jikinshi an yakusa kakkausa. Dukkaninsu suka bisu da ido suna yatsina fuska, jawaheer ji take kmr ta qarasa ta jawota ta shaqure, Nan da Nan kishi ya turniqeta, mama rabi ai kiyayya karara ya bayyana bisa fuskarta, tambayr knta tashigayi kou garin yaya hakan ya faru oho... Mommah ma binsu tayi da ido cikeda kiyayyar jannarht hammad Kam hi tayi kmr ta karasa ta galla masa mari. "Mommah lafia..." hammad ya tambayeta knshi tsaye. Wani Irin mugun kallo mommah ta watsa masa tace, "Dan ubanka tambayata kakeyi lafia...shege sallamme, kullum kna nan a gindin mace, an dauko cikin shege an manna mka..." Bkrmin ciwo kalaman mommah sukayi masaba,na sheganta masa ciki dasukayi. "Waye ya gaya miki cikin shegene...Ni nayi abuna..." Wani Irin uban ashariya ta dauko ta malmala masa. "Kaci Kan babbar bura ubaka, Ni kake gayawa cikinkane, Dan ubanka..." Mommah tayi mgnr tana zakalkalo masa tana zare ido. Am sorry pls, Wlhy na gma typing book din all komi wayata ta dauke kuyi manage. Zaku jini insha allahu da more typing. [10/30, 3:52 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..81, Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. *Sabon book Dina me suna AUREN YIMA KAI..fans karku bari a baku labari, labarine me cikeda nishadantarwa da fadakarwa,and ilmantarwar.* Mama rabi dake tsaye tace "Kai Dan bakada hnkli gidan ubanwa cikin ya zama naka..." Mommah tace "dole ya fadi haka tinda an sallameshi....tou Wlhy zuriarhta babu dan shegiya,Dan haka seka rabu da ita dan ubanka...kou kaine shugaban Yan anace seka saketa..." Niima a kalamamsu ta gane su wayesu.. Hammad Kam duk ynajin maganganunsu..."gaskia mommah ki gyara halinki....inba niba waye mijinta kumade naga ai nine na fara amfani da iyalina ta yaya za ace ciki ba nawa bane..." Dakuwa mommah tayi masa tace "kinji kou... Knjimin shegen yaro,,, a gidan ubanka ka fara amfani da ita...shege kasamu sauran mazan kake wannan mugun ikirarin..." Mama rabi tace "ta yaro kyau takeyi bata karko..." Hammad ya tabe baki yace "uhm Ni inma cikin ba nawa bane naji na amsa...." Mommah da bakin ciki ya tokare mata kirji tace, "bnga lefinkaba dole ka fadi hkn shanyayye,,,inkai ka amsa dam shege ni bazan taba amsaba...wallahi tallahi karyane...Ni zainabu da jika dan shege! Impossible." kalaman nata sunyima Jannarht zafi hawaye masu zafi suka fara zirya bisa kuncinta...ganin hawayen nata se hnklin hammad yayi mummunan tashi, a duniyar Allah ya tsani tashin hnklin jannarht, musammanma datakeda cikinnan.. Ranshi a matukar bace yace "mommah gaskia,Zan dauki komi daga gareki karki kara shegantamin ciki...inma shegenne touni nayi kuma inason abuna...pls mommah kuje gida, Ni znzo gida in sameku sekiyimin duk hukuncin dazakiyimin saboda ciki nawane,..." Habawa ai mommah kmr ana zugata ita da mama rabi, da jawaheer ma nan sukayi tsalle suka dire suna zagin jannarht mommah kmr zata figota, dande tna jikin hammad ne... Hayaniyarsu ya janyo hnklin nahnah ta nufo dakin hnklinta a tashe, da kyar aka samu mommah da mama rabi da jawah suka fice a dakin, ran hammad bakaramin tashi yyba na yadda sukasa jannarht kuka, dmn cikin fushi yake sata sosai, seda suka taru shida ni'ima da nahnah sunata bata baki suna bata haquri, Amma fir ta tubure tace, kawai hammad ya saketa ta huta... Hammad harda kuka ganin yadda taketa kuka hk suka gaji da rarrashin suka barta hammad ya jawota ya rungumeta jikinshi yna mata kalamai masu dadih, a hnkli take sauke ajiyar zuciya, da kyar yasamu tadena kukan... Suna isa gidan a falon mommah suka zube hnkli a matukar tashe, suna sauke ajiyar zuciya mama rabi Kam se aikin yima mommah famfo takeyi a kn kada ta yarda da cikinnan, aikou Nan mommah tahau ta zauna zuciya na tafarfasa ta kira daddy a waya be dagaba, se rnta ya kara baci.... Da daddare da daddy ya dawo, kou ruwa beshaba mommah tashigo bngarennashi rai a matukar bace tasoma yayyafa ruwan matsifa tana koro masa bayani...dole daddy ya dauki waya ya kira hammad yace maza yazo yanzunnan. Ba jimawa ya iso yasamu mommah a tsaye tanata zazzaga ruwan matsifa, zaunawa yy a kasa ya gaida daddy, amsawa yy fuska a sake, ya kalli mommah yace "ki zauna mna zainab..." Kin zama mommah tayi, zuciya a zafafe. Daddy ya girgiza kai yace "Babana akace iyalinka ciki gareta kuma ba naka bane... hakane?" Hammad knshi na qasa yace "cikinane daddy,.." "Ta yaya ya zama cikinka ...Wlhy Ni bnyardaba"mommah ta fada zuciya na tafarfasa. "Cikinane mana,,saboda Ni nafara saninta a matsayinta na ya mace..." Hammad ya fada knshi tsaye. Mommah tace"karya kakeyi Dan ubanka! Wlhy bnyrdaba an debo ciki za a mannawa dana, aikou bata taba sabuwa wankan kuturu da sabulu..wlhy bani taba yarda..." Daddy dake binta da ido yace"kaji abunda mmnka tace..." Ciro waya hammad yy daga aljihu ya danna picture din da yayima jannarht da komi hatta jinin datayi da yy disvirgin dinta seda yymai hoto, ya taso ya karasa ya miqawa daddy babu kunya,,,daddy ya amsa ya gani ya girgiza kai, kna ya miqe da knshi ya nunawa mommah komi,,,kunya ta rufeta tinda take bata tabajin kunya Irin na yauba...ammafa zuciyarta bata amintaba, Nanma tayi tsalle ta dire, tace bata yardaba...daddy ya miqawa hammad wayarshi yace yi tafiyarka,,miqawa hammad yy da niyar barin gurin mommah tafara ruwan jaraba, tace aibe isaba ya fita,seda daddy ya daka mata tsawa sannan hammad yayi ficewarshi yabar daddy da jarabar mommah. Daddyn abuja jiki yaki daddy, a hk yna ciwon Amma yake ambato sunan hibbarh, inno mahaifiyarsu tace wacece hibbarh salaha ta shaida mata komi data sani,,,,Nan inno ta girgiza kai tabbas tasan da wata a qasa. "Abashi kulawa yasamu kanshi semu knshi pls..." Cewar inno. Sosai aka shiga bashi kulawa, byn kwana biyu aka samu yasamu jikinshi alhmadulillah. Inno tasa aka turoshi a cikin keken marasa lafia, aka kaishi gida, daga ita seshi a falo tashiga tambayrshi wacece hibbarh kuka ya fashe dashi,,,"inno bazan iya fadar komiba dole se in hibbarh na nan.." ya fada cikin muryar kuka. Inno da knta taje asibitin salaha takaita inda hibbarh take, suka gaisa ,inno tace, "nasan knsan ibrahim kou..." Gaban hibbarh ya yanke ya fadi..." A mama..." Inno da tin ganin yarinyar ta kwanta mata a zuciya tace. "Alhmadulillah...natabbatr da wani abu tsakaninki da ibrahm kou.." se kuwa hibbarh ta fashe da kuka, a duniya inda wanda hibbarh ta tsana you ibrahim ne. Inno ta girgiza kai cikeda dmwa. "ki amsani Dan Allah.." Hibbarh ta girgiza mata kai... Nan inno ta roqeta kn tanaso ta tafi da ita, hibbarh taso mata musu amma setaga rashin dacewar hakan Domin a haife haihuwa na bnza inno ta haifeta, dole ta amince mata aka sata a motar aka nufa gidan da ita. A falon inno aka ajiyeta gata ga ibrhim, tinda hibbarh ta dora Ido bisa knshi take hawaye hnklinta a matukar tashe yake, ganinshi na tayar mata da wani tsohon lamari... Inno ta kalli iburahm kna ta dawo ta kalli hibbarh tace, "ku gaggauta sanar dani mike faruwa..." Iburahm yace "babban alamarine inno kuma kaddarace,,," gaban inno ya yankw ya fadi tace "Dan Allah ku sanar dani pls dannan..." "Yazama dole inno amma dole se an tara kowa family na gidannan..." Cewar ibrhm Inno tace "meyasa dannan..." "Akwai dalili inno Dan Allah karki tambayeni dalilin Wlhy zakiji komi..." Inno ta sauke ajiyar zuciya tace "innalillahi wa'inna ilaihirraju'un..." Ta furta hnkli a tashe, Nan da Nan tasa aka kira meeting na gaggawa. Hammad yna gun jannarht yna jinya, aka kira dole yabarta ya nufo gida. A babban falo kowa ya hallara, hibbarh da Iburahm suna zaune bisa kujerun marasa lafia, kowa yashigo seya kallesu da mamaki, Yan tsegumi suka dauka,Nan guri ya rikice da haya haya,,, seda akace Dan Allah a dan saurara, hammad ya bude taro da adduarh mommah Kam na zaune ta hakimce bisa kushin tana bin kowa da ido Dan ita haushinma kiran taron taji dakyar tazo seda daddy ya tilastata. Inno ce ta fara magana cikin ilmi da fahimta, "alhmadulillah, musababbin taramu a wannan falon gasucan..." Ta nuna hibbarh da Iburahm. "Akwai babban issues nayi nayi su sanar dani amma abun yaci tura...shine sukace se kowa ya taru za a sanar..." Nan falon yadauki shiru, anaso aci mike faruwa. Shiru ya ziyarci falon na Yan wasu mintoci...Daddyn anwar ya miqe yace "Bismillah muna jinku babban yayah.. " Bkramin kunyar fitar maganganun yakejiba, tabbas Karin da kunya. Ya kalli hibbarh yace "Dan Allah na roqeki ki sanar dasu komi pls..." Hawaye na zirya bisa kuncinta tace "bazan iyaba..." Ta kara fashewa da kuka. Gun ya dauki shiru cikeda tausayawa ake kallonsu. "Dan Allah ba kuka zakuyi pls ku sanr damu,,,,kouma menene mu munji zamu dauka..." cewar daddyn hammad. Daddyn abuja ya juya Ido ya kalli ilahirin jamaarh dake katafaren falon kowa ya zubo masa ido shi kawai ake sauraro...kasa yy da knshi, ance da kunyar lahira kwata ta duniya. "Da faride Zan fara da neman yafiyarku Dan allah ku yafeni dangane da abinda ze fito daga bakina..." Inno da jikinta yy sanyi tace, "Allah ma munayi masa lefi ya yafe mana...muna jinka ...." Knshi na qasa ya fara koro bayani. "Shekaru ishirin dasuka wuce, a lokacin ina karu a india in bazaku mantaba,... Ina krtu Ina zama a hostel se naji bazan iya zamaba, saboda wasu duk lalatattune saboda gudun fadawa halaka, yasa nabar hostel na koma na nemi gida na kama, me dauke da Plat plat daban daban, cikin gidan namu akwai restaurant dade sauransu. Inada wani aboki, yakasance yna neman matan bnza, Dan harda dalilinshi yymin sanadiyar barin hostel na kama gida a waje. Wata rana naje restaurant din naci abinci naga hibbarh itace ta kawomin abincin Domin itace me wanke wanke a restaurant din, kallo daya nayi mata naji ta kwantarmin a zuciyata. Hibbarh ta kasance yarinyarce dabazata wuce 12yrsba tanada kyau matuka, bata da uwa Allah yyma mahaifiyarta rasuwa mahaifinta kuma makahone, beda yadda zeyi ya nemar musu abinci se hibbarh itace ke nema musu abinci, su sun kasance indiawane Domin hibbarh tnada kyau matukar kyau, wata iriyar shaquwa tashiga tsakanina da hibbarh wani lokaci kouda bazanci abinciba, son ganin hibbarh yna kawoni restaurant din, nakanje na gaida mahaifinta Muhammad, hibbarh itace yarsu daya tilo bayan ita basu da wata diya se ita, burin duniya da soyayyar duniya mahaifin hibbarh ya dora a kn hibbarh, hibbarh yarinyace me saurin shiga rai ga hnkli ga natsuwa, duk yadda mazan banza suke kawo mata hari Amma Sam bata kukasu burinta dayane taga tayi karatu, tazama wani abu saboda ta temakawa mahaifinta...tinda babu mahaifiya, gun haihuwarta ta rasu, komi mahaifin hibbarh shi yakeyi mata, harta girma, shi yakasance makahone, amma yna gani ta zuciya,Domin kou Dan jagora bedashi, a haka har yakanyi girki, yayi komi kmr yadda masu ido sukeyi....wata rana senaga aiyuka sunyimin yawa ga school ga aiyukan katin gidan dana kama, senaje nasamu me restaurant din dayake musulmine nace, Dan Allah yasamomin, me aiki namiji daze rinkayimin aiki ina biyanshi...se isima'il yacemin tou...washe gari, yazo yacemin game aiki yasamarmin kawai yakawomij hibbarh senace, kai aah gaskia bazeyuba, ai mace bazata iya aiki ma namijiba...hibbarh harda tsugunnawa ta roqeni Kan na temaka na dauketa, Domin kudin dasuke biya na hawa yy yawa, kudin aikin restaurant din baya wadatarta, ga ciwon idon mahaifinta inya tashi seyaci rufi tamanin.. tnata kuka tana rokona, shima isima'il yna rokona dole na amince amma ba hkn nasoba, hibbarhtulkhair ta fara aiki a gidanq duk wata ina biyanta rufi dari hudu, bkrmin dadin aikin takejiba, haka zataje tayiwa mahaifinta siyayya yyta Jin ddh, Amma kullum natsiharshi ta kula da kutumcinta, dmn ansa musu ido a anguwar komi ace hibbarh bakomi bane yaja musu illa babu dasuke fama dashi. Ya kasance inhar hibbarh tna cikin gidana touni ina wajen gidan harta gama ta wuce gida sannan zatazo muyita hira, tna bani labarai cikin harshen indianci Domin zuwa lokacin nima inajin indianci sosai, ya kasance shakuwa mara misaltuwa tashiga tsakaninmu, harga Allah inason hibbarh amma da aure nakesonta,,,, hibbarh tana matukar sona fiyeda tunanin kowa,ni na koyar da ita soyayyarta, harya kaiga inna biya hibbarh kudin aikinta dukda bata dashi setacemin in barahi kawai,inyi amfani dashi...hibbath macece me tsananin tausayi, hibbarh bata sanar da mahaifinta cewar ynayimin aikiba, mutanen anguwa munafukai suka zagaye suka gaya masa cewar hibbarh karuwanci takeyi,,,hnklin tsoron yy mummunan tashi rnr wuni yy yna kuka har hibbarh tadawo ya rufeta da fada yana kuka hnklin hibbarh yy mummunan tashi,itama ta fashe da kukan tasanr da mahaifinta komi sannan tace taki gaya masane saboda kada yy mata mummunan fahimta,,,dyake tsohon me fahimtane kuma ya yarda da yar tasa, Nan ya haqura yy mata natsiha yace inhar taga da matsala tabar aikinnan kawai..hibbarh ta tabbatr Masa dacewar bb problem, hk mahaifin nata yy hkri badan zuciyarshi ta amintaba.... Wata rana naje gidan abokina nasameshi ynashan zobo Ni ma abocin zobone, nace bni abokina nima insha,,,se kawai nga yy wani Irin murmushi ya tashi yashiga ya daukkomin a frij ya kawomin, Sena kalleshi nace dariyar me kakeyi..ya daga kafada tacemin nothing...zuciyata daya nafarashan zobon muna hira harna gama tas na nufa gidana dayake darene lokacin, Ina zuwa na bude gidan da key dina dayake hannuna Domin nida hibbarh kowa da key dinshi..rnrde kasa barci nayi saboda wata iriyar matsananciyar shaawarh danakeji, inada shaawarh me matukar karfi, Amma inashan mgni, rnrma mgnin nasha,Amma ina mgnin beyi aikiba, sema Karin shaawar danaji inaji, inada tabbacin hamza ne yasamin wani Abu a cikin zobon Domin ynajin haushi yadda nakasance me matukar kamun kai...a daddafe nakai safiya ina murkususu na azabar danakeji, babu abinda nake bukatar sama da mace, Misalin 9:am hibbarh ta nufo gidan saboda tna zuwa makarantar Boko na rana ne, Dan hk tnata sauri tazo ta gama aikin gidana ta koma gida tayi Shirin zuwa mkrntrta. Ina nan kwance kasa tashigo cikin bedroom dina...ganina a wannan halin hnklinta a matukar tashe ta karaso, inda nake kwance ta fasa ihu,,,,a hnkli na dago idanuwana ina kallonta dishi dishi,,,ta krso ta kamoni tna tambayata lafia, tna kuka take tmbayata...Jin hannunta bisa jikina se hnklina ya kara tashi tsigar jikina ya kara miqewa, na tureta ina nuna mata kofar waje Ina nufin ta fita..Amma ina Sam taki fita tnata kuka tna tattabani...hnklina ya gushe zuciyata ta fita daga jikina bnsan sanda najawota jikinata nafara aika aika jikina na rawa...ganin hkn yasa hibbarh fashewa da kuka tna rokona kn kada in rabata da mutumcinta...Amma ina banjitaba seda na tabbatr dana gama keta butulcinta tas tana kuka tana magiya,tana cizona tana yakushina..." Ya dakata knshi kasa. Hibbarh Kam inbnda kuka babu abinda takeyi. Zuciyar inno se tafarfasa takeyi ace Danta jinitane yy zina byn yasan yadda mahassada ke baibaye da ita, a hnkli wasu zafafan hawayw suka fara zirya bisa kuncinta. Nan ta fara ambato innalillahi wa'inna ilaihirraju'un. Kowa a falon seda jikinshi yy sanyi, Nan da Nan sukahau ambato sunayen allsh...kowannensu zuciya fal cike suke da tausayin Irin wannan qaddarar data afkawa Dan uwansu na jini...mahassada suka fara tsegumi kasa kasa...hammad Kam harda hawaye yakeyi, se yji kmr yafi kowa damuwa game da lamarin.. Daddyn abuja yaja dogon numfashi kna ya dora daga inda ya tsaya, "seda na natsa nadawo hayyacina nji kmr an yayemin duk ciwuwwukn dake jikina...zuwa lokacin ta suma hnklina a matukar tashe na tashi na dauketa nafito da ita wajen gidan Allah yasoni bb mutane nasata a car Dina na nufa asibiti da ita da kyar aka samu ta farfado akayi mata dinki,a zahirin gaskia tashiga whla matuka, rne Nan asibiti muka wuni tna kuka ta kasaci ta kasasha, a lokacinne ta farajin kiyayyatarh na shigarta,,,, se wajajen yammaci mukafar asibitin da kyar take tafiya amma dayake tnada dauriya hk nyi nyi tahau motarta inkaita gida tki yarda,,,na roqeta,gafarar abinda ya faru, Amma taki amsa uzurina, kawai tayi tafiyarta inata binta kawai ta fashe da kuka dole na kyaleta na nufa gidana hnklina a tashe, tin daga rnr zuwa yau bnsamu kwanciyar hnklinaba...hibbarh Kam hk ta koma gida a kafa, se wajajen isha'i ta isa gidan tna tafe tna kuka tna ndmr rayuwarta harta isa gidan, da mahaifinta ta faracin Karo a kofar gidan yna zaune a takin tafiyrta yagane, itace, cikeda rashin hnkli a kn fuskarshi ya fara tmbayrta lafia ta saita knta kna ta fara masa mgna..abunka da uba da ya nan da nan ya gane akwai dmwa a tattare da ita, yashiga tambayarta mike faruwa ta tabbatr masa da babu komi, hnklinshi be kwantaba hk ya kra tambayarta tna goge hawayen dake kn fuskarta tace bb komi..yace meyasa kikakai dare...tace saboda me gidan baya Nan ne, kuma yace in zauna harya dawo saboda ynada maaudan kudi...Nan mahaifin nata ya aminta, suka shiga cikin gidan hibbarhtulkhair zuciya babu dadih. Washegari taki zuwa aiki mahaifinta ya tambaya dalili ta shaida masa me gidanne bayanan yayi tafiya...yace tou allah ya dawo dashi lafiya. Abufa kmr wasa tayi kwana goma tana gida tna jinyar knta yan kudaden dasuka tara shi sukeci se kuma in bbn ya fita bara seku kakkara. Ibrhim kam hnklinshi bya kwance tin rnr da abun ya faru washe garide dmn beyi tsammanin ganintaba haka ya haqura ya fawwalawa Allah ynata neman yafiyarsa, Amma tabbas yasan yywa yarinyar mummunan tabo, a shekarunta inma ace aurene bata isa daukar namiji irinsaba... Wata daya na farajin sauyi a jikina koumi naci se amai, bni da aiki sena bacci kullum jikina cikin ciwo yake, Nan makwabtanmu suka fara gulmace gulmace, kn cikine dani, abufa ya fita har yn waje har zuwa akeyi ganina, Nan aka dauramin karan tsana, ana zagina ana cemin karuwa, lokacin bnmasan menene cikiba ni nasha ulcer ce, dukdade har lokacin ban manta da fyaden da ibrhm yyminba kullum cikin kuka nakeyi sannan cikin adduarh nake kn Allah yymin sakayyarh. Mgnafa ta dawo ga mahaifina kn inada ciki, tin bya dauka haryazo ya fara dauka, Domin zuwa lokacin harshi tsangwamarshi akeyi, anma koma fadar cewar shine yymin cikin...ya tirkeni ya tambayeni kn na taba sanin dana miji ina kuka ina komi na karyata,mahaifina da rnshi yy mummunan baci zuwa lokacin yace karya nakeyi....daukata yy ina kuka ina komi ya nufa asibiti dani yace a aunani,awon farko ya nuna ina dauke da ciki... likitan tazo ta shaidawa mahaifina, Nan ya juyo ya fuskanceni zuciya na quna yace "ynzu zargin da akeyi gaskia ne hibbarh...Ni zaki tozarta a duniya hibbarh....da bakin cikinki zan mutu hibbarh tsakanina dake.... " (Cikin harshen indianci suke mgnr) Nan ya fadi kasa sumamme, n na fashe da kukan bakin cikiina shasheqa na nufosa ina ihu, nurse's sukayo knmu gadan gadan aka daukeshi aka nufa wani daki dashi ni kuma akace in tsaya a waje.... [10/30, 3:52 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..82 Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. *Sabon book Dina me suna AUREN YIMA KAI..fans karku bari a baku labari, labarine me cikeda nishadantarwa da fadakarwa,and ilmantarwar.* Nan na tsaya inata kuka kmr raina ze fita, na daura hannu bisa kai nurse's sukazo suka koreni sukace na damesu, harda zagina suketayi na fito waje ina cigaba da kukana hannu na bisa kaina,Ina fadar nashiga ukuna ni hibbarh shikenan komi nawa ya ruguje...wata baiwar allah babbar mace me cikar kamala dagni yar Nigeria ce tazo shiga asibitin ta ganni, inata kuka,hartayi gaba ta dawo bya tna tmbayata mike faruwa,,,na kara fashewa da kuka kwata kwata bna hayyacina...haka kawai taji tausayina ya dirar mata a zuciyarta, yarinya meke damunki,,,, na fada jikinta ina kuka, batare danasan nayi hknba,,,,seda ta jima dani a jikinta, danta yazo yajata suka shige cikin asibitin...Nan natsaya naci gaba da kukana, zuwa wasu lokuta, wata nurse tazo tajani muka shiga inda mahaifina yake, Nan nagnshi kwance bisa gado, an lullube masa fuska, Nan nurse din tacemin sede haquri Allah yayi masa rasuwa,sanadiyar bugun zuciya....nan na fadi kasa sumammiya, sede farkawa nayi naganni kwance bisa gadon asibiti, har mutane sunyiwa mahaifina wanka sunka kaishi makwancinsa na gaskia....ina farkawa abinda ya faru ya dawo sabo ga zuciyatarh kuka na fashe dashi, Nan jikina ya rikice, seda nyi kwanaki biyu bnsan inda kaina yakeba...kudin asibitinma ya gagareni,Nan likitocin suka riqeni, har tsawon sati daya, Allah ya kawo matarnan ta biya kudin komi kna suka barni na tafi, Ina tafe ina kuka harna isa gidanmu, tin daga farkon layi, aka fara gulmata, ana zagina ana nunani cewar gatacan ita ta kashe ubanta, byn yy mata cikin shege, hkna shiga cikin mummunan rayuwa, gashi babu kou abinda zansawa bakina,...yunwa tacini ta cinye, gashi kullum da bakin cikin duniya nake kwana dashi nake tashi,...Abu kmr wasa harya zamana da kyar nake iya tashi,...dangin uwata dana ubana duk suka gujeni dukda bamu da nisa dasu, sunsan halin danake ciki amma basu kula daniba,.. a hk me restaurant dinmu yazo yimin gaisuwa yatarar dani ina cikin mayuwacin hali, shi yasemin abinci ya bani jikina na rawa na amaa nafaraci seda na qoshi duk yna zaune yna kallona nasha ruwa. Ya kalleni cikeda tausayawa, yace "hibbarh ya haquri..." daga masa kai kawai nyi saboda bnda bakin mgna. Cikeda tausayawa yake kallona, yace "hibbarh da gaskene abinda aketa fada a gari cewar kinada ciki..." Nan na fashe da kuka,..ya kara tmbyata sannan yace kada in boye masa komi,Nan na kwashe labarin komi na gaya masa ina kuka...jinjina kai yy cikeda mamaki, Domin beyi tsammanin hakan daga ibrhim ba. Hk ya tafi ya barni byn ya bani wasu yan silallah, na amsa nyi masa godiya,...ga azabar whlr duniya ga azabar laulayi se abun ya hadarmin biyu,,,wata rna Yan anguwarmu suka hadu zasuyimin duka, harsun tinkaro kofar gidanmu, se naga sun juya da gudu a tsorace, bnsande me suka ganiba....wata rna ina kwance nga wani mutum fari me gemu, da kaya blue, a fari naji tsoro, Amma se nji tsoron ya fita a zuciyarta. Hamza yasamu ibrhim da mgnr nan yy fir gudun kunyar duniya yace shi bashi yymin cikiba, Nan ya runtse ido yahau matsifa, cewar hibbarh tayi masa sharrine...Dole hamza ya bashi haquri Domin beda shaidarh yaje yasanr da hibbarh komi, Nan takara shiga tashin hnkli, harda rantsuwa tarinkayi masa tabbas hamza ya yarda da cewar cikin na Iburahm ne, Domin yasan hibbarh ba mutuniyar bnza bace, Amma beda yadda zeyi da rayuwarshi. Watannin cikina hudu, aka koreni a gidan da muke saboda bnda yadda zanyi in biya kudin haya, Kuma kudin hayanmu ya kare. Nafito da kullum kyana narasa ina zan nufa, sena nufa restaurant dinmu, gun hamza, ya bani abinci naci ya tmbayeni lafia nabashi labarin komi, ya tasani a gaba, muka nufa, bngaren Iburahm, muka sameshi a falo, Ina dora idona a knshi naji na qara tsanarshi. Shi knshi kallo daya yymin yaji tausayina fal rnshi. Hamza yace in fadi cewar shine yymin ciki....tin kafin inyi mgna ibrhm ya fara borin kunya, Nan yayi mna korar kare, yace inhar bamu fitaba, se ya kira mna police,...dole muka fice nida hamza, yakaini gidanshi gun matarshi nanma zaman yaki yuwwa, matar ta kwashe kynta tabar gidan, taje gidan mahaifiyar Hamza , aikou tazo ta fara zaginsa race zata tsine masa inhar be koreniba, hamza yaso temakona amma abun yaci tura, dole na tattara kyana nabar gidan, Hamza na kukan tausayina. Hk rayuwa ta kasance, nakoma bin bola bola, inacin abincin da aka zubar, duk inda naje, se an tsangwameni, duk anbi an tsaneni.wata rna ina cikin bola wannan mtr data taba temakona a asibitin, ta biyamin kudi a lokacin da mahaifina ya rasu. tazo wucewa a mota ta ganni ta tsaya ta daukeni, cikeda tausayina, ta kaini gidanta dake nan indian, mtr babbar macece don zata haurawa 48yrs zata kai 50yrs, ta tmbayeni labarina nasanar da ita, seda tayi kuka tsabar tausayina, tasanr da mijinta komi ya aminta da zamana tare da ita, Nan mukayi wata daya kna muka dawo nijeria dmn aduba lafiartane yakaita indian, matar bata taba haihuwaba, Allah be bata haihuwaba shiyasa ta doramin son duniya. Damuka dawo nijeria a jahar katsina daman suke ita haifaffiyar nance, da mijintama, mawadatane sunada arziki sosai, sede tana riqon wani yaro yama girma dan zekai 25yrs yaron kanwartane, Sam yaron bayaji rnr daya ganni yarinka kallona, daki na musamman aka waremin. A kullum in nayi sallarh sena roqi Allah ya sakamin bisa tsakanina da Iburahm saboda yabarni da mummunan tabo mara kisaltuwa...Wata rna nasamu hajiya rukayyarh na tambayeta kou ana zubar da ciki...tacemin eh ana zubarwa inasone,,, nace mata A Nan tayita tsoratr dani haka na haqura da cikin jikina,.... Saleem yaron da hajiya rukayyarh take riqo, duk yabi yasamin ido, dabadan hajiyar tana taka masa burkiba, da har fyade se yymin.... A hk cikina yy 8month ciki yy nauyi, sosai,,,,hajiya rukayyarh tana bani kulawa kwarai, danginta suka gane ina gidan, suma Nan sukahau tsegumi da gulma, Amma duk rukayyarh taki kulasu.....(zuwa wannan labarin hibbarh ce ke bayarwa da bakinta Domin Iburahm ya jima dayin shiru, inno tace, hibbarh taci gaba da bada labarin.) Saboda naki yadda nabawa, Saleem hadin kai yasa bama shiri nidashi sam ya tsaneni kouson ganina bayayi,... Ina watan haihuwata ciwon hajiya rukayya ya tashi, dmn tnada ciwon sugar, Nan aka kaita asibiti, batayi minti talatinba ta mutu,,,,nayi kuka kmr raina ze fita, saboda hajiyar tayimin halacci tabbas ita yar halaq ce sannan ta kasance, cikakkiyar bakatsiniya duk inda bakatsine yake akwai kara da karamci da haquri da kawaici. Tin kafin a kaita makwancinta, Saleem ya koreni a gidan yymin korar kare, dagani se kyn jikina hk na fito, ina kuka ga uban katon cikina, dayaketa murdamin ynamin ciwo, marata kuwa kmr zata fashe, a hk nayi tafiya me nisa, nashiga wata anguwar talakawa, ina shigowa kasuwarsu na zube a sume,Nan mata suka temakamin, aka kaini gidan wata dake kusa da kasuwan, ba jikawa, aka shiga dani se haihuwa, na haifa Yan biyu duk mata, Amma dayar babu Rai, byn nasha wata uwar whla bnmasan inda kaina yakeba matan suka tsaftacemin jikina, sukayima diyata wanka, nima suka samin ruwan wankan nayi, nan naji karfi, a jikina, suka bani abinci tuwon dawa da miyar kuka naci na koshi, suka bani diyar na bata nono ta kama kuwa tahau tsotsa, haushin yarinyar nakeji, Domin duk itace silar rushewar komi nawa....kwana na daya a gidan matar tace Ina ne gidana, nace bkm zan tafi, hk na dauki diyata nayi musu godiya nabar gidan na nufo hnya batare danasan inda zanjeba,,,rnr Nan kn titi muka kwana nida yar da bata da suna,,,, Duk inda nabi se an kalleni kawai na yanke shawarar ajiye jaririyar inyi tafiyatarh hk kuwa nayi na ajiyeta a inda za a gnta, nayi tafiyata ina tafe ina wauwayonta, uwa da ya sannan nasha whla a knta, Amma dukda hkn bna sonta sede tausayi na uwa, juyowar dazanyi na qarshe naga bngntaba sede nga ban wani mutum ya wuce da ita a hannunshi....harda kuka nyi ina ihu ina fadin ya dawomin da yata, Amma be saurareniba yy tafiyarshi,... Hk naci gaba da rayuwar whla da kalu bale, a hk na hadu da wata mata, me samarwa mutane aiki, tasamar min aiki, nanma bb ddh saboda danta beda tarbiya hk nabar gidan aikin, na samu wani a gun saida abinci ina wanke wanke ana bani abinci inaci kullum tunanin yata na zuciyatarh, seda nyi shekaru hudu ina wanke wanken kna aka samar min aiki abuja matar me mutumci sede aikin dayawa, sannan tnada yara maza dayawa, a cikinsu dayane muhseen shikadai muke shiri, shima ina dardar, Domin na tsorata da maza,....Allah ya jarabci muhseen da soyayyatarh Amma mahaifiyarsu taki yarda da hakan dole ya haqura,...nan naci gaba da rayuwa da dadih da babu ddh kullum da tunanin diyata da tunanin iyayena, da kuma tunanin cutar dani da Iburahm yy bazan taba dena masa Allah ya isaba, har gaba da abadan... muhseen ya gaza haquri kouda yy aure still yna sona, ganin hkn yasa da yy tafiya mahaifiyarsu ta koreni, shine na nufo kasuna, nanma nasamu wanu aikin basa biyana amma ina musu bauta suna bani abinci, tinda na fara rayuwatar a wahalce, har zuwa ynzu a wahalce nake....a kullum cikin mafarkin yata nakeyi, a ynzu hk bani da kowa bani da komi sama da ita, duk byn kwana biyu, senaje katsina, inda na ajiyeta, Nan nake zuwa kou Zan gnta inyita kuka, dukda ba yar halaq bace na tabbatr da ina ganinta zan rage jin wani radadin a zuciyar, kouda Iburahm ya bugeni na fitone soyayyar kayan miya, shine, nga wata kmr diyata, inata binta harna hau titi bnsani ba...Iburahm bazan taba yafe makaba..... hibbarh ta fadi hkn hadi da fashewa da kuka tana nuna iburahm da hannu.... Duk iyahirin wanda yake falon, seda yayi kuka musammanma hammad tsabar kukan da yy har knshi ya fara ciwo, hatta mommah seda tayi hawaye, iyalin alhaji iburahm ma ta tausayawa lamarin ... duk munafukaima sun tausayawa hibbarh...innoma tayi kuka matuka harta gaji ta dago idanuwanta masu dauke da fararen glass ta saukesu a kn iburahm, murya na rawa tace, "tabbas Allah baze barkaba iburahm ka cutar da yarinyar mutane, Kuma ga sakayyanan Allah yy mata, kou rashin haihuwa Allah ya barka dashi, aiya jarabceka babban jarabawama, ga rashin kwanciyar hnkli, da an kalleka ansan baka cikin hayyacinka,...bka ga komiba...." Tna fadar hkn ta miqe jiki a sanyaye, ta kalli daddyn hammad tace, "a maidata asibiti, a ajiye mata Komi na bukatar inaso a kula da ita kmr wani da na wannan family din, kafin zuwa rnr daza a sallameta, a nemo gida sabo dal me dauke da kayan more rayuwa asata a ciki sannan asa mata ma"aikata insha allahu tagama whla a duniya,,,,Allah ya saka miki hibbarh..." Inno na fadar hkn tna hawaye ta dogara sandarta tabar falon, tna tafe tna kuka. Tabbas ibrahim ya dauki duk wani hukunci daga mahaifiyar tasa amma kalamanta sun girgizashi.... Daddyn hammad yayi abinda aka umarceshi, ya mayar da hibbarh daketa kuka har lokacin asibiti,.... ibrahm ma aka dawo dashi asibitin,.... Kowa ya watse a falon, kowa zuciya bb ddh. Hammad Kam asibitin ya dawo, yna zuwa ya snr da jannarht komi,bkrmin tausayawa tayiba, itama seda tayi kuka me yawa, a zuciyarta taji dmn iyayentane, ita inhar zataga iyayenta ba damuwarta sun haifeta ta hanyar zinaba sam hkn baze dametaba,Domin tasan kaddara, sannan bawa baya kaucewa kaddararshi, babu wanda zece ynajin dadih 100% kou annabawa seda Allah ya jarancesu ballan tana mu yan adam. Allah ka bamu ikon cin jarabawarka me kyau da akasin hakan. Byn kwana biyu, mnyan family suka hadu ciki harda daddyn hammad da Daddyn anwar, sukaje gun inno Dan nenawa ibrhm gafara,Nan suka cikata da natsihohi, batasan sanda imani ya shigetaba tace ta yafe masa duniya da lahira. Suka samu hajiya nafeesat matar daddyn abuja itama tace bb komi ai kaddarace kuma duk musulmin kwarai dole ya yarda da kaddara khairihi wa sharrihi. Sosai ake bawa, hibbarh kulawa ta musamman Kan kace meye ta murmure kyaunta ya Kara bayyana, jiki yy kyau, inno tazo gaidata yafi sau biyar don kullum setazo. Byn sati biyu, aka sallameta, Amma bata iya tafiya, aka nufa gidan da inno tasa a sata gidane katafare na gani a fada gidan ya tsaru, Nan aka kaita da maaikata sunkai goma. Inno da knta take zuwa gidan kullum tna gaidata, danta maidata tmkr diyarta ta cikinta. Jannarht Kam tin rnr dataji lbrin nan taji tnada bukatar sa masu labarin a idonta, tace hammad ya kaita, yaki yarda yace seta samu sauki. Ibrhim tini yabar asibitin, ya dawo gida, ya kara neman yafiyar inno tace ta yafe masa sede ya nemi yafiyar hibbarh....hk yaje gidan da hibbarh take don neman yafiyarta, tace bazata taba yafe masaba harse rnr dataga yarda yayi mata cikinta ta haifa, Dan tna tunanin itace, yarta tal a duniya, Dan bazata taba aureba harta koma ga ubangijinta,.... Jiki na rawa a rnr daddyn abuja ya nufa katsina yafara binciken inda zega yarshi, Dan tin kafin ya gnta Allah ya jarabceshi da soyayyarta fatanshi Allah yasa yaganta tabbas lokacin zataga gata iya gata, Domin koudanda aka haifa ta hanyar aure seta fishi gata, Dan duk dukiyarshi yy alqawari,seya mallaka mata komi nashi. Seda yy sati a katsina yna bincike, Amma babu labari, Domin ynada tabbacin inya gnta seyaji a jikinshi....hk ya haqura ya koma kano nanma bb lbri, hk yyta zagaye gari gari, dashi da yaranshi, amma ina, harya gaji ya dawo kaduna cikeda damuwa, nafeesat tanata tausarsa,dukda tnajin kishi Amma ta danne, dan farin cikin mijinta shine nata .... Yau tinda ta tashi, ta tubure tace, dole se hammad ya kaita taga wannan matar da daddynshi daya bata lbri, Dan kou baccin kirki batayi, zuwa lokacin cikinta yakusan wata hudu, hk hammad yy mata wanka, yasa mata doguwar riga da hijjb dinta cikinta harya turo kmr cikin wata shida, hammad yna mamakin girman cikin, dukdama ya shige cikin hips dintane, ni'ima na kallonsu tna murmushi. Sunkutum ya dauketa be direta a kou inaba, se a car , niima tazo ta shiga shima ya shiga dreva seat yaja motar yabar gidan. Daddynshi ya kira ya tura masa address din gidan. Kafin su isa gidan, jannarht duk abubuwan data gani se hammad ya tsaya yase mata taci, wanima bata iya ci. Hammad Kam se biye mata yakeyi, a hk suka isa gidan [10/30, 3:52 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..83 Book din na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013. *Fans inaso ku fahimci wani abu guda daya, dukda nasan kunsan hkn, duk duniya babu macen daza tace tasamu komi 100% kou ince made babu mahalukin dazece, yasamu komi yadda yakeso, inhar dan adamne, Allah yace ya haliccemune danya jarabcemu,....Nan novel dina akwai batsa, Amma nasan kou yayane an qaru, sannan bb yadda za ayi jannarht tasamu komi yadda takeso itafa yar adamcee, tasamu miji komi 100% aiko be yuwwa ace a rayuwarta babu qalu bale, dolene setasha whla sannan a wani fannin tasamu dadih, hk rayuwar take, babu macen daza tace tasamu miji 100% sannan tasamu dangin miji 100% sannan iyaye 100% ita kenan bata da wata jarabawa...gaskia ban taba ganin hknba ga rayuwata dolene seka tawaya a rayuwarka, hknne ya faru da jannarht karkuga lefina pls, nagode fans Allah yabar kaunarh.* SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏽 Packing yy a packing space, kna ya fito yaga car din daddyn abuja da securitys dinsa. Budewa jannarht yy ya daukkota, ni'ima ta fito tace, "Irin wannan aise ka kara narkata..." Murmushi hammad yy yace "ai Ni dama zata narken dana fison hkn..." Niima ta kwash da dariya cikeda shaawar take kallonsu tna fatan Allah, ya bata miji kmr hammad. Suna tafe tana binsu a tana har suka Isa falon Gidan. Falon ya kayatu matuka iya kayatuwa harya gaji da kayatuwa. Ajiyeta yy bisa kujera, babu kowa a falon se ma'aikatan gidan keta kai kawo sunata hidindimu, da aikace aikace a falon. Gaishesu suka shigayi, duk suka amsa Hammad ya tambaya kou Ina me gidan,, Yar dattijuwar tace "tana dayan falon tanada bakone.." Hammad yasan waye bakon daddyn abujane danyaga motarshi a harabar gidan, da motar securitys dinsa. Zazzaunawa sukayi jannarht na jikinsa, niima,na zaune bisa 1sttr ta zubawa katon tvn Dake manne a falon ido, shikam Hammad rankatakaf hnklinshi na bisa jannarht dinshi. A dayan falon kuwa daddyne durqushe a gaban hibbarh tin safe yake Gidan TNA rokonta kan ta yafesa.. Kullum seyazo Gidan, amma Sam bata kulashi dukda zuwa lokacin, tafara jin tausayinsa, amma dukda hakan batajin zata yafe masa. "Dan Allah hubbarh ki yafeni wallahi ba laifina bane lefin zuciyatarne, dakuma kaddara kinsan kaddara tariga fata pls ki yafemin hibbarh nasan ni me lefine gareki..."daddy yy mgnr kmr zeyi kuka.. Hibbbarh kam hawayene kawai ke zirya a kuncinta... HK yaci gaba da rokonta, yna tsugunne bisa guiwowinsa, a gaban kujerar datake zaune... A falon kuwa masu aikin suka cika masu table da kayan motsa baki jannarht ta tashi tahauci acici kenan Hammad Kuma yna danna mata, niima de tanaci tana kallonsu tana mamakin wannan ci da jannarht takeyi, mace kmr rumbu,kullum ci babu koshi. Data tasa peper meat a gaba seda tacinyeshi Tass duk uban yawan dayake dashi, Hammad kowa shike kara tura mata. "Wai wannan bby nada ci gaskia..." Hammad yace "ai inajin yan biyune ...kode yan ukune my love." Ya karashe mgnr idonshi na kn jannarht. Jannarht ta zaro mnyan idanuwanta tace, "what...." Tyi mgnr tana dafe kirji, dmn tin zuwansu Gidan takejin bugun zuciya sosai a ynzu setaji ya tsannanta. Hammad kam seyasha kou mgnr daya fadane, yasa ganin firgici bisa fuskarta. "Yeah.. Kou bakisone..." Murmushi Kawai tayi tace"koude zamu tafine naga har yanzu basu fitoba.." Hammad yace "no bari inje inyi musu mgna ..." Yy mgnr yna miqewa ya nufa falon da aka Nuna masa dazu. Da sallamah yashiga, falon yaga daddy tsugunne a Zuciya yace "wato da gaskene duk muqamin namiji seya tsugunnama mace.." Jin sallamarahi dukkaninsu suka dazo suka zuba masa ido. Krsowa yayi ya tsugunna ya gaidasu suka amsa har lokacin daddy na tsugunne, Hammad yace dmn munzo da iyalinane tazo duba jikin anty ne..." Cikedajin ddh hibbarh tace "tou aikuwa nagode.." Ta miqe tsaye a hnkli a hnkli tna takawa daddy ma ya miqe a tare suka jero don fitowa falon Hammad na biye dasu a baya, bkrmin kama hubbarh takeyi masa da wataba kuma makusanciyarsa amma ya Gaza gane kou wacece... A haka suka fito falon jannarht na kwance bisa kujera 3sttr, Idanuwanta na rufe zuciyarta na tsananta bugu, sosai da sosai,... Suna shigowa falon dukkaninsu idonsu ya sauka bisa jannarht kouwannensu seda ya tsinci knshi a mummunan tashin hnkli, da faduwar gaba, daddyn abuja jiki na rawa ya fara nuna jannarht kamarta sak da hibbarh sannan tabbas ya taba ganinta a asibitin aa waziri, hibbarh kan mutuwar tsaye tayi tana karewa jannarht kallo abu daya takeson ta hango yatsun kafafuwanta krasowa tayi jikinta na rawa ta fara bin jannarht da kallo zuw lokacin jannarht ta bude idanuwanta itama hnkli a tashe take kallonsu, zuciyarta na tsananta bugu... Niima ta zuba musu ido tna kallon ikon allah, hk hammad ma se binsu yakeyi da ido... Hubbarh ta shiga duba yatsun kafar jannarht nan taga cindo a gefen kafarta a rikice tace wallahi itace yatace....ta fada tna hawaye. Daddyn abujama karasowa yy yna dudduba jannarht yace "itace wlhy hibbarh....wayyouh allah na gode mka..." Ji ykeyi kmr ya zuba ruwa kasa yasha. Jannarht ma kuka ta fashe dashi tabbas tnaji a jikinta iyayentane....Hibbarh jiki na rawa ta rungume jannarht tna kuka tna fadin ki yafemin.... Hammad de ya gaza fahimtar komi yace "kuyi hkri daddy wannanfa da mahaifiyarta babantanede bb.." Hibbarh tace "aarh wlhy wannan diyatace yatace dana haida,gashinan inaji ga jikina ..." Ta fashe da kuka me sosa zuciyar duk me imani. Daddyn abuja yace "ka kaimu gun iyayenta wlhy wannan yarmuce mu muka haifeta..." Hammad kanshi zefison hkn jiki na rawa suka dungumo suka fito hibbarh tana rungume da jannarht suka shiga motar hammad yaja sukabar gidan suna nufa gidan ummih yaje su jirashi a motar nanma yashiga ya tadda ummih zaune a falo yace tasako hijjabi tazo tace tou jiki na rawa dan a tunaninta kou wani abune yasamu jannarht dinta batama tsaya tambayar mike faruwaba ta fito tana biye dashi ya bude mata gidan baya tashiga nan ta tadda bakon alamari daura idonta a kn hibbarh gabanta yy mummunan faduwa hkn ya kasance a bangaren hibbarh, kowa zuciya na sake sake musammanma ummih se tambayr knta takeyi wacece hibbarh da dassy data gani a gabN motar...a hk suka isa gidan marayun hammad nyi packing ya bude musu yace sufito, duk suka fito suka nufa ofishin abih, da sallamarh suka shigo abih yabisu da kallo tinda suka dawo se shemaran jiya ummih tazo ta bashi hkri bisa abinda ta aikata batare da izininshiba, yace bakomi sannan tasanar dashi ciwon jannarht yace zeje ya dubota, ynzu hkma shirin zuwan yakeyi suka shogo....ido ya bisu dashi, ya basu gurin zama duk suka zazzauna, kou gaisawa basuyiba daddy yace "Kaine mahaifin wannan..." Ya nuna jannarht. Abih ya girgiza kai, "aarh tsintarta mukayi..." Daddy yji wani sanyi yace "yatace Wlhy..ga mahaufiyarta nan..." Hubbarh ta fasheda kuka ummih ta zubawa hubbarh ido... Abih daya fuskanci mgnr babbace, fita yy ya kira kowanne maaikaci na gidan suka hallara. Abih ya bada labarin cewar a kofar get akaga jannarht tana jaririya shinema ya gnta da knshi abinda ya bashi mamaki kwancema take bisa wani gado me kyau sam bb alamar whla a tare da ita taci ta koshi tabbas a fari abih yy zaton aljanace amma seyayi shahada ya karasa ya dauketa se kashi takeyi ya shigo da ita cikim gidan ya nunawa kowa sannan ya tabbatr da akofar get ya ganta ummih na ganinta taji allah ya dora mata sonta....ummih ma nan gidan ta girma lokacin tnada shekara daya aka tsinceta a kn bola dan hk itama haka ta tashi a Gidan batasan kowa nataba....aikou dataga jannarht ta dauki son duniya ta Dora mata, saboda ita takiyin aure, seda ta jima kna tayi aure dukda masoya datake dasu birjik,.... Abih ya tashi ya daukko kyn da aka tsinta jannarht dashi ya nuna musu, jiki na rawa hibbarh ta amsa tace tabbas sune kyn datasa mata rnr karshe....jannarht ta fashe da kuka ta fada jikin hibbarh tana kuka TNA godewa Allah daya nuna mata wannan ranar data jima tanason ganinta, Sam jannarht bata damuba da kasancewarta Yar zinaba tasan hkn kaddarartace kuma bawa be isaba ya kaucewa kaddararsaba... Hubbarh tarinkawa immigrants godiya kmr zata kwanta a kasa ummih tace bakomi ai yiwa kaine...da hk suka tashi cikeda murna suka dungumo zuwa aa waziris family nan aka tara sabon meeting aka gabatr da jannarht a marsayinta na yar ibrahim da hibbatulkhairi. Karya bata rna sede uwar diya taji kunya....anwar yy farin ciki matuka...kowa a family yy farin ciki mommah ta rasa farin ciki zatayi kou bakin ciki tabbas tasan batada bakin gori a ynzu domin abin kunyar ashe daga tushen iyayene....wannan shine ga abun zagi amma bb bakin zagin. Inno tsabar farin ciki harda kuka... Daddyn hammad kam tinda ya Dora ido bisa ummih yaji ta burgesa sosai, lokaci kankani ya kamu da sonta...hajiya nafeesart tayi farin ciki sannan tayi kuka. Hammad kam yafi kowa farin ciki da murna ...godiya akayiwa ummih da abih da duk manyan dake gidan marayun sunsha gosiya a falon rnr sannan bb wanda ba ayi masa sha tara na arzikiba kyautade irinna mnyan mutane ba kananuba. taron ya watse ummih da hibbarh suka nufa gidan ummih jannarht ce ta tsara hkn, domin a ynzu gani takeyi bb wanda yamaita gata aduniya,tabbas tanawa Allah Godiya sannan ta yafewa iyayenta duniya da lahira. Hammad kam ai jannarht ajiyeshi tayi a gefe gata iri iri takesha a gun iyayenta biyu...dukda zuciyarta tafi karkata ga ummih bata tunanin kou uwarda ta haifeta tanayi mata son datakeyima ummih a rayuwarta,ummih yar halakce bb abinda zatace sede tace allah yasakawa ummih da mafificiyar aljannarh. Jawaheer da komi ya faru a kn idonta ai tna dawowa daki ta dauko wayarta ta kira mama rabi ta shaida mata komi tana kuka...mama rabi ta dafe kitji byn tagama jin komi daga bakin jawaheer "nashiga ukuna ni rabi...innalillahi...ua akayi hkn ya farune...nashiga uku kashina ya bushe.." Mama rabi ta fada hnkli a matukar tashe da firgici kwance bisa fuskarta. Jawaheer ta fasheda kuka yanzu yazanyi mama...tawa ta kare..." Mama rabi tace karki kara fadar hkn knji kiyi hkri...ai inde kinadani shikenan..." Jawaheer tace "yanzu meye mafita..." Mama rabi tace "znzo gidan yanzu innayi iya yina nga bb nasara se a kasheshi kowa ya rasa..." Jawaheer tazaro ido tace "kisa kuma mama rabi....aah gaskia mama rabi hkn bazeyuba a kashemin masoyi...nifa inasonshi wallahi.. Inama lefin kice a kashe jannarht." Mama rabi tace "ke dallah tashinan wawuya, bakisan inda ke mimi ciwofa tinda anyi anyi komi yaki yuwwa ai kwara ayi me gaba daya..knga inya mutu se uwarshi ta haukace knga duk dukiyarta data bani ajiya take hannuna ai knga tazama tawa..." Jawaheer de tajitane amma ita tsarin beyi mataba. "Mtwsss ke mama rabi bakida mgna seta kudi...hba da allah ..." Ta katse wayar tna kara fashewa da kuka. Mommah na zaune a falon ta rafka uban tagumi hannu biyu biyu zuciyarta fall damuwa da tashin hnkli, ta rasa yazata fassala abinda ke yawo a zuciyarta harga..bata iya cewa tnason jannarht ba sannan bazatace ta tsanetaba, domin tsnar tata ta ragu a zuciyarta..tinda ta gane waye ubanta, domin kuwa daddyn abuja mutumce a gareta saboda dabadan shiba da ynzu daddyn hammad ya saketa shine ya hanashi hkn..gani take duk dunita batada masoyi samada daddyn abuja sannan yna matukar son hammad har gulma akeyi kan yafison hammad fiyeda duk yaran dake aa waziris family....tana wadannan tunanukanne mama rabi ta bankado kofar falon tashigo tazauna hnklinta a tashe ganin kmr nadama bisa fuskar mommah. Zubo mata ido mommah tayi ... Mama rabi tace "kadade jin jannarht a yar familynku yasa ki janye makaman yakinki...dakin bada mata wlhy ...ai harynzu ita yar zinace knga kuwa ba mutumcinki bne ace danki yna auren yar zina..." Jikin mommsh yy sanyi jin klmn mama rabi tabbas mgnrta gaskiace sannan ai mama rabi yar uwartace tanada tabbacin bazata cutarda itaba....hmm nan mama rabi tarinka ma mommah famfon tsiya tana rushe duk wata nadama dake zuciyar mommah. Jannarht kam tazama yar gata yar gaban goshi, a rana se a dafa mata abinci kusan kala ishirin saboda gata da ummih ta gama anty hibbarh zata shiga itama kicing din tayi nata, kn kace kwabo jannarht ta kara kiba tayi kyau ga uban cikinta da kullum kara girma yakeyi dukkaninsu suna mamakin girma cikin. Niima ma tana iya nata qoqarin gun kulawa da jannarht din, hajiya saudatma tasamu labarin komi gun mmn Ibrahim tazo har Kaduna ta taya jannarht murnar ganin iyayenta kwananta uku takoma kano, mmn Ibrahim ma kullum tna Gidan da ita aketa lelen jannarht motsi kadan se an tambaya jannarht menene, abunde abun shaawarh sahurama ba a barta a bayaba.. kullum daddyn abuja yna gidan hk hammad ma kmr wasu cingom lallai hammad daddyn abuja ya biyo a komi hatta dabi'unsa dukna daddyn abujane harda rashin ta ido duk daddy ya biyo..duk zuwannan dayakeyi hibbarh kou kallo be ishetaba dukda sonshi dake manne a zuciyarta intace bata kaunar Ibrahim tayi karya. Fitowarta daga wanka kenan kugunta daure da towel da qarami a hannunta, tana tsaye tna goge jikinta yashigo dakin yna shigowa yasawa dakin kna ya juyo ya zuba mata ido nan da nan yaji duk shaawarshi ta motsa, "lafia..." Ta tambayeshi tna kallon irin kallon dayake mata kmr maye. Zuba mata ido yy kmr ze lasheta yace "yaufa bni iya hkri kawai a bani haqqina ..hba ai nayi kokari wata kusan biyar kenanfa, kullum cikin shan tablet nake hba..." Jannarht ita knta daurewa takeyi amma tnada bukatuwa da mijinta..qarasowa yy ya fara yamutsata tna maida masa martani har yakaiga shigarta wani irim ddh yaji taqarayi rnr ai wuni yy yna haqarta yama mnta a gidan sirikai yake, ita kuwa ai taji jiki dan tin tnajin ddh harta koma whla da kyar yabarta shima seda tace mararta ta kulle kna ya kyaleta saboda cikinshi dake jikinta amma badan ya qoshiba.... Nasreen ta samu miji wani Dan masu kudi amma akayi aure be kaiga shiga dakintaba yy tafia zuwa wani aiki ingland. Cikin jannarht yna wata takwas hammad y tafiya zuwa china can yasiyo kyn jarirai dukda anyi scaining amma ba aga koumi zata haifaba dan hk yasiyo kyn na maza da mata sosai yajido kya na kudi masu yawan gaske itama mejegon yy mata akwatina dozing goma sha biyar na fitar suna. Daya dawo jannarht taga kyn tarinka fada kn kyn yy yawa amma yace ai kadanma tagani wani abunma se rnr data haihun. Jawaheer da mama rabi kuwa basubar kulle kulleba....wata rna jawaheer ta wanke kafa taje har gidansu jannarht tazageta tass hardace mata yar zina har tna qoqarin marin jannarht din niima ta dktr da ita ta wanka mata mari duksu ummih da anty hibbarh suna zaune suna kallon iskncin da jawaheer keyi...aikou niima na marin jawaheer ta taso a zafafe zata afka kn jannarht hammad ya shigo ya rikota rai bace ya watsa mata lafiyayyun marurruka guda biyar nanta gigice..ummih ta tashi ta kwaceta da kyar a hannunshi, ya jata yakaita can waje sannan yace yasaketa saki uku...aifa nan ta haukace ta fasa ihu ta nufa Gida tasanr da mommah hnklin mommah yy mummunan tashi, gashi bb halin zuwa don tnajin kunyar daddyn abuja yasamu lbrin hkn ta kira hammad din a waya yaki dagawa ta tura masa texs yaduba amma bb rpln. Jawaheer tasanr da mama rabi hnklin mama rabi ya tashi matuka ta nufo gidan tna bala'i tna matsifa mommah ta bata hkri kn in hammad yazo dole ya maidata ai mlmai sunce in akayi saki uku a lokaci daya yna matsayin dayane.... HK rayuwa taci gaba da gudana anyi mgnr aure tsakanin anwar da niima don bkrmin sonta yakeyiba. Sahura tasamu miji me rufin asiri jannarht tazaunar dashi tabashi lbrin wacece sahura, sahurade haifaffiyar katsinace a wani kauye da ake ce masa gora a nan ta tashi tou allah be bata mijin aureba se aka kawota aikatau tnata aikinta a wani gida se wta rna taje ganin gida kauye shine saleleh yy mata fyade, saleleh danme garine, da iyayenta suka gne tnada ciki shine aka koreta daga garin shine silar haduwarta da jannarht ta kawota gidanta ta riqeta harta haihu tasawa diyar sunan ummih ana kiranta da janan. Hashim yace eh ya amince ze aureta kuma ze riqe mata diyarta, hk kuwa akayi sukaje kauyensu sahura tanemi yafiyar iyayenta saleleh allah yy masa rasuwa, zuwa lokacin me gari yy nadama sun amshi jikarsu rukayya da mutumci sunce a bar muau ita, sahura taki yarda da hkn. Hk aka daura auren sahura da hashin suka dawo garin kaduna nan suka zauna a dan madaidaicin gidanshi janan kuwa tana gida gun hibbarh dan tanasonta sosai. Daddyn Hammad kuwa tini yashigar da soyayyarahi ga ummih, ummih taki amincewa saboda sanij halin zainab, sam bazata iya zama da zainab ba. Mama rabi da jawah dasukayi komi sukaga bb nasara, kawai se suka ynke shawarar kashe mommah nan sukasa mata guba a abinci tanaci kuwa ta fadi allah yaso daddy yashigo kenan ya dauketa yakaita asibiti nan akace guba taci da kyar aka samu knta kwananta biyu kba ta farfado tabbas tagabe suwaye mama rabi a gareta, tyi kuka kmr rnta ze fita, satintin biyu aka maidata gida tana zuwa tasamu mama rabi ta kwashe duk gwala gwalenta tagudu tabar garin itada jawaheer sun gudun mata da duk kadarorinta aiko rnr taci kuka ta koshi daddy ya zauna ya krayi mata natsiha nan tayi roki yafiyarshi yace ya yafe mata saura hammad da jannarht sune yadace ta rokesu gafara. Tace insha allahu kuwa..rnr daddy yasamu abinda yakeso dmn an dade ba a haduba aiko rnr ansha love. Washe gari kuma mijin nasreen yazo yna matsifa kn ashe nasreen karuwace yarinka fada yna zage zage se rnr mommah tasan aahe kalmar karuwa da zafi..yasaki nasreen saki uku tadawo gida tna kuka mommah na kka tana zaginta kn ashe batakai mutumcintaba nasreen nata rantauwa kn batasan wani dana mijiba...aiko mommah tasha isharan ubangijinta, nasreen ta kamu da yoyon fitsari hk sukaje asibiti wayar nasreen na hannun mommah batasan sanda tashiga chartba taga duk chart din dasukeyi da safara'u seda mommah taga komi ashe safara'uce ta lalata mata yarinya tabbas mommah tna cikin nadama , tna kuka taje gida ta damko safara"u da kyar aka kwaceta mommah ta fadi komi nan take daddyn anwar ya saketa tna kuka tabar gidan takoma gidansu....mommah bataci komiba a rayuwarta se nadama da dana sani, wadanda ta yarda dasu sune suka bata mata yarinya. Ga yarta ta kamu da yoyon fitsari, ta tabbtr duk abubuwannan dasuka sameta alhakine. mommah da knta taje gidansu jannarht ta roki yafiyarta tace ta yafe mata hkma ta nemi yafiyar hammad yace ya yafe mata sosai mommah tayi nadama da farin ciki take kallon jannarht da tulin cikinta fatan mommah allah yasauketa lafia taga yan jikokinta, yarda takewa sharri ashe baruwanta. Nasreen watanta daya a asibiti aka sallameta ita knta zuciyarta na cikeda nadama, ta nemi yafiyar zulaikha tace ta yafe mata duniya da lahira. Kullum mommah zuciyarta na cikeda nadama. Jannarht nashiga watan haihuwarta aka kaita asibiti saboda dmn hk lokitoci sukace c,s za ayi mata. Lafia lau kuwa aka samu nasarar ciro mata yaranta yan uku biyu maza daya mace...da hammad yasamu lbri kmr ze zuba ruwa kasa yasha...hk kowa yy farin ciki...me jego ta farfado cikin koshin lafia satinta biyu a asibitin aka sallameta aka nufa gidan mommah da ita nan suka zauna hardasu ummih da hibbarh aka fara shirye shieyen suna rnr hammad de kullum yna manne sa yayanshi harse mommsh ta koreshi in mutane sunzo barka ...jariran nada kyau mazan duk hammad ne macence ta biyo jannarth komi komi harda farar fatar da kyaun sukam maza hammad ne komi da komi..rnr suna jarirai sukaci sunan abubakar daddyn hammad da zubairu daddyn anwar se macen jannarht tace asa sunan ummih rukayyah aiko hkn akayi aka kiran abubakar da ( nasar) shi kuma zubairu da (nasim) se rukayyah da (nimrah) yara yan gata kenan rnr sunan anyi barin dukiya duk wanda yazo rnr seya samu kyautar gida da companoni dade saurnsu. Yara kuwa basa awa daya da kya se an canza musu sunaha kya na alfarma hk itama jannarht ta hadu ta gaji da haduwa gashi tasha kunshi da gyara hammada kuwa duk inda zataje yna manne da ita. Taro yy taro masu hotuna da masu video nata aikinsu da mnyan yn jarida nada nasu aikin. Ana cikin hk wani dattijo ya shiga gidan yna tmbyr waye ibrhm Dan allah yanason ganinshi aiko aka kaishi babban falon gidan yace ynada muhimmiyar mgna nan aka tara kowa a falon ibrhm da hibbarh suna ganinshi gbnsu ya fadi domin sun ganeshi hamza ne...nan ya shaida musu da kyar ya gane gidan da inkuyar waziri da ibrrhm ke amfani dashine yagane gidan takanas takano yazo daga India yasha whla kafin ya gane as waziris family danmasu na boyayyu bne a nijeria...nan ya fashe DA kuka ya fara rokon ibrhim ya yafe masa ibrhm yace me yy masa nan ya shaida dmn kafin ya kawo hibbarh aiki gidanshi dmn seda yasa aka daura musu aure saboda yna kwadayin hibbarh da ibrhm amma ya gaza fadi saboda tsoron ibrhim...farik ciki ya rufe kowa na falon ashe jannarht bayar zina bace yar sunnarh ce dadih ya rufe ibrhim nan akayi masa sha tara na arziki... Washe garin rnr daddyn abuja ya dauki matarshi suka nufa gidanta nan ya hadasu da nafesat yy musu natsiha sannan ya raba musu kwana rnr dakin hibbarh yashiga dmn ynada yunwarta. A yn kwanakin Da ummih tyi a gidan mommah tagano son da daddy yakeyi yima ummih....ita tashige gaba tasamu ummih ta roketa knta aura mijinta aiko akayi hkn tare aka hada auren dana niima da anwar ummih suka tare a gidansu daban itada daddy nan taketa masa soyayya irin nasu na mnyan mata wadanda sukasan knsu....mommah ita ke kulawa da jannarht da kuma jariran jikokinta masu shiga zuciya yrn sunsha kya daga mnyan mutane na sunansu salaha da nahnah duk byn 2days suma suna gidan hk sahurama, zuwa lokacin tnada shigar krmin ciki. Da kyar hMmad yabari jannarht tayi arbain ya matsa dole mommsh ta hadashi da mtrshi da wasu tsoffi guda biyu dan kulawa da jannarht din da yan ukunta. Rnr zokaga rwar ksi gun hammad aibe brtaba kwana yy yna abu daya dmn kuwa tasha gyara gun mommah irin nasu na yn nijer. Farin ciki dajin dadih yakara yawaita ga iyalen .....bincike yy bincike aka gano ashe ummih yarinyar yayar mmn hibbarh ce wadda ta auri dan nigeria kishiyoyo suka sace ummih shine suja jefar har aka kawota gidan marayun...sunsan hknne sanadiyar zuwansu indian farin ciki nara misaltuwa sukaji rnr jannarht ma taji farin ciki, sosai domin da ita akaje... Zumunci me karfi ya kara yawaita a garesu, niima na zmn lafia da anwar da sirikarta mommy dmn mommy batada matsala macece me ddhn zama sam batajin haushin niima na kasancewarta bazawara. Byn aurenda shekara daya niima tasamu ciki ta haifa danta namiji yaci sunan hammad bbn abokin bbn yaro kenan...aiko jannarht nji da yaronnan saboda sunan mijinta farin cikinta dayaci... Byn shekara daya jannarhtma tasamu ciki taso tazubar ammah hammad yaki yarda da hkn doletabar cikin ta haqura wannan karon da knta ta haihu tasamu yayanta yan biyu duka maza daya taci sunan hibbath dayar sunan mommah zainab, ana kiransu da hasem da husnah. Hammad sosai yakeson yarannashi rabin rayuwarsu yna gidan mommah da gidan ummih da hibbarh, su salaha da nahnah kowa kullum suna ziryar zuwa gun yaran nasu, zuwa lokacin suma sun kara haihuwa duk mata suka Haifa sukasa sunan jannarht aiko sunsha gata sun hammad. Nafeesat takoma abuja daddy yabar hibbarh a kaduna amma kullum yana kadunan ynade kokarin yin adalci a tsakaninsu ammafa hibbarh daban take a zuciyrshi. Sosai suka temakawa gidan marayunnan da kudi da kampanoni kyautade taban mamaki ciki hadda hammad da jannarht a kyautar ummihma ba a barta a bayaba hkma hibbarh. Byn wata shekarar jannarht takara haihuwar yaronta namiji yaci sunan hammad ana kirnshi da annur. Wata shekarar tahaifa mace taci sunan hajiya hafsat wato inno ana kirnta da nur. A shekarun jannarht ta haifa yaranta tara auta itace keda sunan jannartulfiddausi ana kiranta da jamlah,. Hammad ya hana jannarht aikin asibiti yace tazauna ta kula da yrnta doleta haqura. Arziki nata kara habbaka ga iyalen ummih tasamu ciki da hibbarh da nafesat duk sunsamu ciki a jere suka haihu ummih ta haifa namiji hibbarhma namiji nafeesat mace. Sosai sukejin ddh duniya, sannan suna gyara lahirarsu, jannarht da hammad a Koda yaushe suna yawan ziyarar gun mabukata su bada sadaka hkn yasa basa tabewa alhmdllh Allah ya azirtasu. A kwana a tashi yafito siyasa yasamu basarar danewa govenor din kaduna state arziki yaci uban bada, Zama sukeyi cikeda kwanciyar hnkli sosai jannarht ke kulawa da mijinta a ynzu batada wata damuwa se neman lahirarta tasa a gaba. Wannan shekarar dukkaninnsu kwai da kwarkwata suka tattara suka nufa kasa me tsarki. Tou se muyi musu fatan dawowa lafiya. Wannan tsohon dake yawo tsakankanin ummih da Hibbbarh da jannarht iskane tin kakannin ka kanni har ynzu be barsuba duk inda suke yna biye dasu yna basu kariya, baya taba yarda a cutar dasu. Nasreen tasamu miji tayi aure....yinda aka samu labarin mutuwar su jawaheer da mama Rani a hnyarsu tazuwa Dubai jirginsu yayi hatsari duk suka mutu. Safarau Kam ta kamu da ciwon yoyon fitsari Mara wankewa. Allah yasa mudace. Alhmdulillahi Nan nakawo karshen littafinnan, insha allah semun hade a littafina auren yima kai. Kuskuren danayi Allah ya yafemin abinda nafada daidai Allah ya bani lada.wadanda suke biye dani har karshen littafinnan ngde kwarai Allah yabar zmn tare, wanda nayima ba daidaiba ina rokon yafiyarsa. Nagode kwarai da gaske, wadanda sukeda mazaje Allah ya Kara zmn lafia Allah ya shirya zuriarh, wadanda basuda miji Allah ya kawo nagari, wadanda basu samu haihuwaba allah ya bamu kamilallu. Karku bari a baku labarin next book dina auren yima kai. *Hauwa'u jiddarh mmn Little inagodia gareki da karamcinki gareni ngde Allah yabarmu tare Allah ya kawo miki zmn lafia keda mijinki da zuriarh dayyaba Dan Allah fans ku amsa da ameeen.bzn iya mntawa, dakeba mmn little.* Saadatu bintu Abdullah✍🏼 Mommy namlah inasonki tawan. Copied By YAYA HAYAT (admin Hayat hausa novels Group Hausa novels and fashion Group Cool novel, makeup and kitchen1 Group And WOMEN24 TV Group WHATSAPP NO:+2349030159301