[7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: A ROYAL POLITICS 🔥 _An yanka ta tashi_ Ramlat A Manga Mai_Dambu TOP-NOTCH SEASON 4 Sadaukarwa ga Auntyna RUKAYYA GOMBE 🥰 🤩 😍 *Wannan littafin mallakata ce, ban yarda wata ko wani ya juya min shi ta wata hanya ko kuma ɗaukar wani bangare na labarin, domin yin haka zai kai mu ga tsayawa a gaban kuli manta sabo* Warning 🔞🚫 _Ban yi don cin zarafin kowa ba! Idan yayi kama da rayuwarki ko naka, a dauka arashi ce gari da sunayen da za a ambata kirkira ce! Don haka a kiyayye fassara labarin ta kowani siga na daban!🔥_ *Shimfid'a* _Cikin tsananin dare wanda ake kira sulisin, wanda baka jin motsin kome sai na kwari da duhu me tsananin gaske! Anyi ruwa gari yayi tsit baka fahimtar kome. Takun mutane ne dasu ka haura goma karti majiya karfi da lafiya. A gaban wani tsohuwar mota suka tsaya! Kasancewar wutar motar tana kunne! Fitowa wani mutum yayi! Ya tsaya a gabansu! Zubewa suka yi a gabanshi tare da dukar kirjinsu! "Mun mika rayuwarmu da mutuwarmu gare ka Gwaska dakare!" Suka fada tare da dukar kirjinsu! "A kashe shi a shafe min tarihinsa" ya fada kafin ya koma cikin motar ya zauna sannan aka tashi motar daga dajin! Sai da ya bar wurin sannan suka mike sannan suka nufi gaban bukkarsu! "Me yasa kuka kama ni? Me kuke so nayi?" "Shamuwa kai da Ungulu ku karasa kome!" "An gama dokaji!" Daukar shi suka yi suka fita sai da suka yi tafiyar awa uku wuraren asuba. Abokin tafiyar ya rike shi da wanda suka dauka ya ce. "Shamuwa idan muka yi haka bamu yi adalci ba! Eh an yi mana laifi amma kashe Yaron nan ba shine mafita ba, mu kyale shi ya rayu amma kada ya dawo Zanzabira!" A razane ya ce mishi Shamuwa ya ce mishi. "Hauka kake? Kashe mu zasu yi!" Dariya ungulu yayi ya maida mishi da cewa "Allah ba zai basu nasara ba! Kashe Yaron ba shine zai bamu yadda muke so ba!" Musu ce ta kaure a tsakaninsu. Yana jin su, "tow me kake so mu yi?" Inji Shamuwa "Yawwa kasan me zamu yi? A gaban kaɗan akwai inda iyakar Zanzabira da kasar Chiyya! Mu san yadda zamu yi da shi!" Ajiyar zuciya ya sauke kafin ya ce mishi! An gama_ 01.. Life or death ☠️ Yau ma kamar kullum cike da so da kauna suka tashi don iya wannan lokacin suna jin kamar sunfi kowa sa'a da dace ne, domin tun farkawansu sallah asuba ya tafi massalaci, ya batar a dakin bata tashi don yin sallah ba, ta cigaba da barcinta, bai shigo gidan ba sai karfe bakwai saura domin daga massalaci jogging ya tafi duk da kasancewar shi likita ya san abinda zai yi ya kara mishi lafiya da kuzari, bude kofar dakin yayi ya samu tana ta sharar bacci son ranta, zuba mata idanun yayi yana jin babu dad'i. Sai dai bai san yadda zata amshi bakon lamarin da yake tun karo su ba. A hankali ya ja kofar dakin sannan ya nufi study room dinsa, ya bude tare da shiga dakin, zama yayi yana kallon tarin littattafai da suke makare a dakin. Hade hannunsa yayi wuri guda sannan ya daura fuskarshi akan hannun yadda zai bashi dpamar tsayar da fuskarsa a kan hannun. Nazari yake yana kara son warware rikicin da ya kunno kai, wanda sanadin haka abubuwa ne dayawa. Mahaifinsa yana can kwance dai kwaikwai mutu kwaikwai. Alhaji Saddam ya rasu, a sakon da ya shigo mishi watanni baya, sakon mahiafinsa ne amma murnin da ya bashi yayi mishi nauyi, haka yayi yadda ya ce. Sai dai kuma madadin dawowar ta zama alkhairi sai gashi yana fuskartan wata irin tafiya da bai san yadda zai iya daukar ta ba. Idan ya fahimci mahaifinsa abinda ya roka a gare shi Rayuwar Malam Junaid Gobir zai kare bayan ya tsaya an daura auren da ya kasa gane da waye da a daura. Shafa kanshi yayi yana me juyawa ya fuskanci window dakin, ana tsammanin ruwa kowani lokaci, don haka ya mike ya bude window dakin, ya tsaya yana hango bayin gidansa da na can cikin gida. Komawa yayi ya zauna yana kallon window, karar tawowar mota gidan ya sa shi mamaki da sassafen, amma bai yi mamaki ba don da ya tabbatar Fulani karama da Mai Kano sun bar garin ya samu nutsuwa, iskar bakinshi ya fesa, buga kofar dakin aka yi cikin jiran umarni, ya ce. "Na'am!" "Prince kayi bako!" Shiru yayi na wasu dakikai, kafin ya ce mishi. "Waye?" "Dattijo Salama ne." Shiru yayi na wani lokaci kafin ya ce mishi. "Kai shi parlour!" Ya fada yana me mikewa daga kujeran dakin karatun, ya fito a hankali ya nufi hanyar koridon da zai kai shi parlour, ta huji-hujin ya hango fuskar dattijo Sallama, a hankali ya isa dattijo Sallama ya mike tare da cewa. "Barka da asuba ranka shi dade, likita bokon turai." Bai ce mishi ci kanka ba, ya daura ɗaya kan daya yana kallon sallama. "Meke tafe da kai?" Salmanun Faris ya tambaye shi, yana kad'a kafarshi. "Dama akan maganar yar gidan Junaid Gobir ce na zo a wasiyyar da Mai Martaba ya bada ne ya ce na kara tuna maka ka tabbatar ka." "Bayan nan fa?" Ya cilla mishi tambayar, "Hmm Allah ya kyauta dama ina son na gaya maka ne ka yi nesa da Junaid domin ana zargin yana da hannu a rasuwar Saddam da kuma matsalar Mai Martaba. Sannan ya fito da batun auren Mai Martaba da Yarshi kowa ya ji haka yasan da lauje a cikin nad'i" D'ago kai yayi ya zuba mishi idanu, sannan ya ce. "Na gode zaka iya tafiya!" Yana fadar haka ya mike zai bar parlourn. "Tow na gode." Jin kalmar bata yi mishi kama da wanda yayi godiyar ba, ya juya yana kallon shi. "Da akwai magana ne?" D'ago kai yayi zai magana, amma kwarjinin da Prince Salmanun yayi masa sai ya tsinci kanshi da cewa.."A'a babu kome Allah ya baka nasara!" Duk da ya fadi haka amma ya kasa fita daga cikin gidan, murmushi Prince Salmanun yayi kafin ya ce mishi. "Da wani abu ne?" Zubewa yayi akan gwiwarshi duk da shekarunsa ya ce mishi. "Allah ya baka nasara." Takowa yayi yana me isowa gabanshi. Hannunsa daya a cikin aljuhun wandonsa ya ce mishi. "Baba Salama ban san me kake bukata ba? Sannan asalima ban fahimci inda ka dosa ba. Ko zaka iya fada min meke faruwa?" "Wato abinda nake son ka fahimta, shine kada ka amince da Malam Junaid Gobir, domin munafiki ne." Yayi shiru yana zare idanu kafin ya kara da cewa. "Tunda Saddam ya rasu, mai martaba yana halin jinya shi kenan bawan Allah nan yake fita daga duk wata alaƙa da wadannan bayin Allah, duk da naso na gayawa mahaifinka halin da ake ciki amma na kasa samun nasarar haka, domin yaki fahimtata. Gani yake kamar bana son Junaid!" "Na gode sosai!" Ya fada tare da juyawa yayi tafiyarsa. Shi kuma Baba Salama Faruq ya fito ya tisa keyarshi waje. Zama yayi ya yana juya kujeran study room din. Shigowa Faruq yayi yana me fadin. "Ya tafi ranka shi dade!" "Ina son ganawa da Imam Junaid Gobir!" "An gama yanzu ko yaushe?" "Ka tuntube shi tukun!" "An gama!" Juyawa yake a hankali. Zaro waya Faruq yayi ya kira Layin Malam Junaid Gobir. "Waalaikumunsalam, Malam eh ni ne.". Daga can ya ce mishi. "Masha Allah ya mai gidan naka?" "Lafiya lau dama shi yake niman alfarman ganawa da kai!" "Masha Allah ka ce mishi, mu hadu karfe biyu na yamma a bakin kofar gidan gonar Mahaifinsa." "In sha Allah zan gaya mishi." "Tow na gode sosai!" Kashe wayar yayi yana faɗin. "Ya ce ku hadu gidan gonar Mai Martaba, kamar yadda ka ce." "Shi kenan zaka iya tafiya." "Na gode ranka shi dade!" Fita yayi yana me jan kofar a hankali ya rufe, sannan ya bar cikin gidan zuwa kofar shiga gidan. Anan yake tsaye kafin ka shiga cikin gidan sai ka fara ji da shi ko ya ji da kai. Prince tashi yayi a kujeransa ya shiga zaga parlourn, yana nazarin wasu abubuwan da suke zuwa mishi da bai saba gani ba. Hannunshi dukka biyu ya zuba a cikin aljuhunsa ya d'aga kai sama. Yana nazarin yadda lamarin amma sai yake ganin abin ya fara wuce tunaninsa sai ya hadu da Imam Junaid Gobir zai ji meke faruwa. Ajiyar zuciya ya sauke sannan ya nufi waje, daga yadda yake jin motsi a kitchen yasan suna aikin hada abin karyawa ne, wucewa dakinsa yayi har lokacin tana barci wurin karfe takwas. A hankali ya buga wurin kwanciyarta bude kananan idanunta tayi masu zubin na yan japanese, tayi tare da gyara kwanciyarta. "Wake up!" Ya ce mata, mika tayi wanda ya janye bargon da take lullube da shi, wani munafikin rigar barci ne wanda bai da banbanci da babu. "Prince jiya!" "Je kiyi sallah!" Shiru tayi tana faɗi a ranta. *Limamin madina ashe shi yasa yake hade rai* ta mike tana faɗin. "Sorry Baby kasan ban yi barci ba ne nayi ta jiranka." Shiru yayi yana me cigaba da haɗa kayanshi na zuwa office, ban daki ta nufa. Sai da tayi wanka tayi alola sannan ta fito ta dauki jallabiyarshi ta saka, kafin ta gabatar da sallah asuba, bayan ta idar shi kuma ya shiga wanka daukar towel din tayi ta cire rigarshi sannan ta nufi ban dakin yana tsaye ruwa na zuba a kanshi, sake towel din tayi tare da rungume shi. Ajiyar zuciya ya sauke yana kallon yadda ruwan yake zuwa a kasa. Nadiyyah Jamil Chiroma. Ya ce ga tsohon gwamnan Jos, kuma uba ga jigon siyasar kasar nan, Nadiyyah Jamil Chiroma, yar boko ce uwa Uba irin matan nan ne da kansu yake azabar hayaki, amma kuma ita duk da kasancewarta fitacciyar yar gwagwarmaya a wani fuskar tana takunta daidai wa daida, domin a da can feminist ce kasancewar Uwarta baturiya ce rabin rayuwarta tayi shi ne a California na jahar LA, an can ta girma gaban Kakarta. Wacce ta kasance mai kamfanin kayan kwalliya da ado. Nadiyyah ta rike matsayin sarauniyar kyau ta California, sannan ta rike na kasar bakiɗaya, kana ta kuma rike na duniya haka yasa ta goge tare da sanin wasu abubuwan da ba kowacce mace take da shi ba. Nadiyyah tana da degree biyu, a fannin industrial and texture, kamfanin kakanta Mrs Annada ya buga hotunanta a jikin mayuka da turare da sauran kayan kwalliya, sannan manyan jaridun kasar Amurka da Birtaniya sun sha buga hotunanta. Sai dai wani abu da ya kara bawa kowa mamaki lokaci guda ta haukace akan son Salmanun Faris, tun daga lokacin da suka hadu da shi a wani bikin abokinsa da ya kasance daya daga cikin wnada suka bada labarin rayuwar abokinsa, ta hauka ce. Haka tayi ta bibiyarshi har ta gano yana karatu a daya daga cikin jami'ar California ne, haka yasa ta cigaba da binsa ba dare ba rana. Kuma babu abinda ya dame ta gaya mishi take ina sonka. Haka yayi ta share ta kasancewar yana da nashi damar. A lokacin yana degree dinsa na uku ne a fannin ƙwaƙwalwa da aikinsa ƙwaƙwalwa, don haka baya jin akwai macen da zata shiga rayuwarsa. Sai dai yadda tayi ta addabarshi yasa shi ya fito mata a mutum ya ce baya sonta. Sanadin haka yayi yunkurin kashe kanta, domin an kawo ta asibiti ne a haukace, kakaninta suka yi ta rokonsa ya aureta. Idan ya ce ya ji dadin haka yayi karya amma a halin da take ciki mahaifinta da yake matsayin gwamnan ya iya zuwa haka yasa shi amince ya aureta, zuwa yanzu ba zai ce yana sonta ba amma kuma yasan samun mace irin Nadiyyah dace ne, tasan yana da shi kuma yana da abinda zai yiwu kansa amma zai iya kirga yawan abubuwan da ta saya mishi da kanta wanda haka yasa shi jin sonta. Bata damu da ta kashe duk abinda take da shi akansa ba, domin shi dai idan ya dauki kudinsa tow sai dai ya raba sadaka da kuma biyan masu musu girki, hatta gidan da suke ciki a can California nata ne, tunda ya aure ta ba zai ce ga abinda ya saya ba domin duk abinda tasan zai bukata tana mishi. Wannan ita ce Nadiyyah Jamil Chiroma. Fisgota yayi yana me hada kirjinshi da nata, "kin san bana son wasa da sallah!" "Am sorry!" Ya fada tana kasa da kanta, d'ago habbatar yayi ya lashe bakinta. "Jiya me yasa?" "Sorry aiki nake!" Ya fada yana ɗaukarta cak. "Kin san yadda nayi missing dinki?" Murmushi tayi tana me sakala hannunta biyu a kafad'arshi. "Make me screaming, fu**ck me crazy, let me cry please I miss your rough drive!" Matseta yayi yana sumbatar wuyarta..... *** Unguwar Malamai. Kusan yau wata guda kenan. Tun rasuwar Baba Saddam, gidanmu ya koma kamar jannama. A da can muna cikin zuri'a masu farin cikin da nutsuwa duk da zaman gidan nan sai a hankali. Sakamakon kishin Mommy Turai da Umma, Maluma babu ruwanta da su, amma tana kokarin yin adalci a zaman gidan duk da mun fahimci cewa Mommy Turai yaranta kawai ta sani. Abba yana kokarin hade kansu amma su fa sai a hankali. Karfe bakwai saura minti goma, na kalli agogon da yake makale a tsintsiyar hannuna. Siririn tsaki na ja, ina hada kayan da zan bukata a in da nake attachments wato gidan Radion Jahar Zanzabira, takaici ne ya kar kamani jin Ya Nawwas yake faɗa kamar ni daya ce a gidan nake makara a gidan, bawan Allah nan bana kaunar naji labarin zai zo hutu domin kuwa yana zuwa yayi ta addabar rayuwata kenan da fada da masifa wani lokacin ma ya ce zai make ni. Hey ban gabatar muku da kaina ba, Sunana Zainab Junaid Gobir, mahaifina bagobiri ne daga Katsinar Maradi, mahaifiyata kuwa Buzuwa ce daga Agadz, nice ta hudu a dakinmu, asalima ni ce auta a dakin Maluma. Wato mahaifiyarmu. Gidanmu duk da gidan Malamai ne akwai wani irin yanayi mara daɗi wanda baka isa kayi magana ba, kishin Maluma da me sauki ne domin a wuri guda zaka fahimci tana da zafin kishi shine akan Abbanmu, tow amma Mommy wato Hajiya Turai ita kamar ta kashe su take ji, Umma Bahaushiya ce daga kasar kano ya aurota, duk da suna kishin Abba amma zai yi wahala ka ji sun yi koda sa'in'sa ne tun da aka haife ni har yau ban tab'a jin fadarsu ba, amma Umma da Mommy Turai har dambe anyi ita Hajiya Turai bafulatanar Zanzabira ce, ban san yadda aka yi Abba ya auro ta ba, domin masifaffiya ce ga fada kamar rina, Mommy Turai taba son muna mu'amala da Yaranta, haka zalika bata kaunar ganin Abba ya haɗa mana kome dasu Iram domin tasha gayawa mana ita Iram da Tauhid ta haifa bayan nan bata da wani alaka damu, haka yasa mu dakinmu mu hudu ne, Ya Abid, Ya Nawwas, Ya Yunus, shi nake bi, sai dakin Umma Ya Nuraim, Yaya Nu'aymah, Yaya Sajida domin ta girme mu sosai, yanzu haka maganar aurenta ake yi. Dakin Mommy Turai kuwa Iram sai Tauhid, su kenan a yadda nake jin su Yaya Nu'aymah suna fada wai haihuwar ma dakatar da ita tayi da karfi don bata shirya tara Yara dayawa ba. "Allah ya shirya ki, amma kin san yana da abun yi ko." Inji Maluma ta fada a hankali, d'ago kai nayi na kalleta, nasan yanzu ina fita zai shiga korafinsa na fama. "Maluma ki ce ya tafi kawai Malam Babangida zai kai mu." Shiru tayi tana kallona kafin ta ce min. "Ikhlas baki da gaskiya, me yasa baki son Nawwas ya ajiye ku?" "Ni kuma Maluma? Ni fa ban ce wani abu yanzu muka bishi zai ta mana korafi mun saka ya dauko mu shi ba drivenmu ba ne." Yadda nayi maganar a shagwab'e da yan matan hawayena, yasa jikin Maluma yayi sanyi ta kalle ni kafin ta ce min. "Ai shi kenan!" Ta juya, tabbas Maluma tana taka rawa a rayuwata yadda duk abinda na ce shi take min.. Ina daki nayi yana faɗin. "Maluma kece kike biyewa Ikhlas take yadda take so fa, shi kenan na kara jin ta kira ni na rage mata hanya ko ta rasa abin hawa sai na karya kafarta." Ya fada yana barin parlour kamar jira nake na mike zubur na dauki jakata, ina sauke ajiyar zuciya na fito kallo daya nayiwa kaina ina fatan Allah yasa kada na hadu da Ya Nuraim ko Ya Yunus, yanzu ustazancinsu ya motsa a kaina. Duk da ba wani shiga nayi me muni ba, riga da wando ne a jikina wando palazzo ne sai rigar iya kuguna, sai after dress da na daura wanda kana iya fahimtar shigar da nayi, murmushi nayiwa kaina saboda yadda na dauki wanka babu inda ba zan shiga ba. Rolling kaina nayi da Jersey veil, peach colour. A hankali nake tafiya kamar mara gaskiya, na fito har zuwa parlourn. Ido hudu muka yi da Ya Yunus sai da hantar cikina ya kad'a, amma na aro jarumta na haɗe rai ina me gaishe shi. "Gidan Uban waye zaki da wannan shigar?" Bai rufe baki ba sai ga Iram cikin gajeren sallama ta shigo. "Ki zo mu tafi!" Ganin yadda ta sha Jalbab yasa naji haushi ya kama ni. "Ke don kaniyarki ina zaki da wannan sunan shigar? Wallahi kika sake na tashi sai na karya ki mara kunya!" Da sauri na koma daki na sauya kayan abaya na saka bayan na cire riga da wando, na fito ina kumbura baki. "Wallahi na kara ganinki da kananan kaya sai na karya ki!" Haka na fita ina tura baki. "Babe haushina kike ji na makara ko?" Banza na bawa ajiyar ta muka shiga mota, "Khlas yau fa zan fara aiki a ministry of health ko ba kome kin taya ni murna. "Ina ruwana? Iram bana son munafunci!" Na fada ina kallon gefe. Wani irin overtake dinmu aka yi ni kaina ya bugu da kujera Iram da gaban mota. Cikin tsananin masifa na ce. "Malam Babangida sauke ni, wallahi ban isa ba wani dan iska ne zai." Yadda motar ta wani cilla a guje raina yayi azabar b'aci nace mishi. "Ka bi bayansu." "Malam Babangida muje don Allah." Inji Iram ta fada tana danna wayarta. A fusace na ce mata. "Wani irin mu tafi? Taya za a yi mana haka ki ce mu tafi?" "Saboda kullum ba zaki na janyo mana abin fada a gari ba, kina abu kamar ba yar gidan Malamai ba. Mtseew?" Shiru nayi ina jin idanuna na cika da kwalla. "Dama Uban waye ya ce ni yar gidan Malamai ce? Wannan ku ne ya dama ku ta yafa nasabarku, ni rayuwata da duniyata ba nasaba take bukata ba." Na fada mata itama. Dariya tayi tana faɗin, "wannan dabi'ar zai ja miki danasani saurin fushi da rashin kunya, ko ni da nake dangin da suka tsaya min bayan Abba bana jin zan iya abinda kike?" Nima dariya nayi nace mata. "Allah shi yasan karatun kurma." Parking Malam Babangida yayi ya ce mata. "Mun iso!" Nuna mata hanya nayi na ce mata. "Tow Hajiya Iram an iso." Na fada ina kallonta. "Me yasa kike min irin wannan kallon?" Murmushi nayi mata kafin na ce mata. "Idanuna ne, ba taki ba taya ba zan kalle ki ba? Kin ga sai an jima!" Na juya ina dariya, ba yau na saba zolayarta ba, amma na yau ta bani haushi ne sosai. Itama murmushi tayi ta fita tana faɗin. "Ina tausaya miki?" "Muna dai tausayawa juna, kin gane ni ina raye cikin yan uwa da mutane, ba a killace ni ba an bani damar yin abinda nake so musamman wanda bai kaucewa shari'a ba, gaya min meye abin tausayi anan?" Na fada ina kallon idanunta. "Ikhlas ki daina cika baki kada mutanen da kike alfahari da su wata rana su juya miki baya." Juya idanuna nayi na ce mata. "A duniya nan mutane biyu ne zasu juya min baya na ji ciwo, Maluma da Abba, don ke da sauran dangi kun juya min baya a sauka lafiya ruwa yaci biri!" Kamar zata yi kuka ta kalle ni zata yi magana na tare ta. "Kin ga shiga ana kallonki!" Na zuge glass din motar muka yi gaba abinmu. Tun muna Yara mun taso da gayawa juna magana musamman ita,don tafi kowa iya bakar magana da gadaran tsiya, ni kuma mafadaciya ce Allah ya gani har idan nayi wani abu cewa ake ba Maluma ba ce ta haife ni, saboda bata fada bata iya ba, zai matukar wahala ka ga fushi a fuskarta don Allah yayi mata hakuri, amma ni fa har yayuna maza na shanye na dame su, har zuwa yau ba a tab'a kawo karansu ba, musamman Ya Abid da yake zauna lafiya da matarsa. Amma kaf gidanmu ni ce mafadaciya shima Umma cewa take nayi mugun gado ne wurin Hajiya Turai. Kai har kwanan gobe ina jidali domin kaf zuriar babu wanda bai san halina ba, sannan iyayena daga Maluma da Abba basu tab'a nunawa abinda nake kuskure ne ba, domin Abba ta sha fada mana. "Ku fahimci wani abu fadar Ikhlas akan gaskiya take, duk lokacin da za a kawo kararta ana bincike ita ce da gaskiya, bata taɓa fada babu gaskiya ba, sannan duk inda ta zauna babu wanda zai ce bai kaunarta haka take, Uwata akwai faɗa." Sunan Hajiyar Maradi ce da ni, wacce tana can matar nan akwai drama, domin akwai Yayun Abba a Maradi can take zuwa ta ce ta gaji da gidan Abba Turai zata kashe ta da miyar barkono. Ita Hajiya Maradi baka iya mata, duk yadda kayi abu matukar bai mata ba, tow zaka kashe ta ne. ---- Tunda ta fita a motar take tsaye a wurin, wayar Mommy Turai tayi cikin rawan murya ta ce mata. "Mommy yau ma naga wannan motar, saura kiris wancan Yar iskan ta ja muyi magana." daga can ta ce mata. "Tow kukan me zaki min? Tunda kin ga motar kin ga wanda yake ciki ne?" "Ban gani ba." "Shi kenan zan duba lamarin, yau ma kin yi fada da ita ne?" "A'a!" "Ai na gaya miki ki fita hanyar ta, kin ki ko rashin miji da kika yi sanadinta ne, gashi nan lokaci guda Uwais ya juya miki baya yana ta dawainiyya da ita." "Mommy kiyi wani abu don Allah!" "Me zan yi? Bayan wanda nake yi kina rusa min " kashe wayar tai Iram ta cire a kunnenta, tana kallon ministry din da zata yi. A hankali take takawa, cikin nutsuwa me fisgan hanklain duk wani mai cikakken lafiya, don ma tana sanye da Jalbab, a hankali ta isa gate din ma'aikatan, shiga tayi cikin girmamawa ta gaida dattawan da suke kofar, sannan ta wuce. Tasan kullum zata wuce sai yi gulmarta. Amma yau sai bata ji sun yi magana ba. Tana shiga cikin ma'aikatan, MD ta fara haduwa dashi. "Good morning sir!" "Morning!" Ya fada ba tare da ya kalleta ba, itama bata wani damu ba ta wuce cikin office din, abokan aikinta na ganinta suka shiga d'aga mata hannu, itama ta musu sannan ta zauna. "Barkan da safiya ya aiki?" "Lafiya lau yau ma kin makara?" Inji daya daga cikin manya a office din. "Aunty Ba laifina ba ne, Ikhlas na tsaya jira!" "Malama kada ki min sharri!" Muryata ta karad'e office din. "Idan zaki gaya musu gaskiya ki gaya musu, ni ban ajiye ki ba, yawwa dazun na ga kamar kin tsaya baki shiga office ba, har Malam Babangida ya kai ni nace ya dawo ni wani abu yana damunki ne?" Mikewa tayi tare da jan hannun, muka fita daga office din, "Wai ke yaushe zaki yi hankali ne?" Cire hannunta nayi tare da cewa. "Yau da yamma!" Na fada ina kallonta. "Iram kada ki kara min karya, kowa yasan cewa idan gari ya waye kafin kowa yasan gari ya waye na gama shirina, na karya kafin nan." Toshe min baki tayi tana faɗin. "Don Allah ki yi hakuri surutu ga ya mace zubda mutunci ne!" Kwace bakina nayi ina mata wani irin kallo. "Iskanci nayi da mutuncina zai zube? Ko an ce miki ni din simi-simi ce irinki? Malama muna cikin 20 century ba zan tab'a zama irinki ba. Dama na ga yadda kika sauka a dame yasa na dawo amma tunda har lafiya lau kike gyata min karya sai an jima." Na juya abina a rayuwata idan akwai wacce nake so Iram ce, ita damuwarta daya ce matuƙar zata samu mafita tow ba damuwarta ba ne ta laka maka sharri. Koda na fito bakin kofar fita ina kallon wani mutum da yake min wani irin kallo. Har zan wuce sai na ji zuciyata bata yarda da shi ba, na dawo abinka da yar jarida. "Malam kallon na mene ne?" Girgiza kai yayi ya ce min. "Babu kome!" Sannan na wuce idan na tuna gidanmu babu wata zaman lafiya sai naji kamar akwai abinda ya dace ma sani. Amma kuma sai nake ganin tunda Iram bata gaya min ba babu ruwana. Lokacin da da na isa wurin aikina Oganmu ne ya zuba min harara cikin masifa ya ce min. "Sai da na gayawa HOD dinku babu abinda zaki iya, amma ya matsa min lamba na dauke ki gashi nan sai yanzu zaki iso." Cikin kunkuni na ce mishi. "Kai dai da katon tumbinka kamar an cika isa, ka fiye takura." "Me kika ce ?" Ya fada a fusace har yana dukar table din gabanshi. "Sir me zance fatan Alkhairi na maka, na ce Allah yasa ka samu promotion har zuwa BBC Hausa!" Na fada ina hade rai. Murmushi yayi ya fara faɗin. "Hmm ai yarinyar nan kina da kyakkyawar zuciya, ke daya ce kike min wannan fatan." A raina na ce mishi. *Da uban sankon kanka zaka BBC Hausa!* A zahiri kuma na sake dariya ina faɗin. "Mutum irinka me amana da adalci ai sai haka!" "Maza wuce ki duba shirin da zaki yi?" "Ok sir;" na wuce, ina fitowa Yeemar ta kalle ni tana dariya. "Yau ma kin hadu da tijarar Yallabai!" "Da katon tumbinsa kamar me cikin wata goma, ai oga yana kuntta min rayuwa wani dagajjaja da shi, ga sanko ga tumbi gashi kamar a rufe da kwandon kayan miya." "Zainab Junaid Gobir!" Wani irin daskarewa nayi ya tako gabana. Yana shafa sankonsa sannan ya daki tumbinsa da alamar kalamaina sun kunttta mishi. " Yallabai!" Na kira sunanshi. Dakatar da ni yayi yana faɗin. "A'a ba sai kin ce kome ba, nasan ni gajere ne, sannan ina da tumbi ga sanko. Amma yaudarata kika yi da kika min fatar aiki da BBC Hausa?" "Haba Yallabai kamata na yaudareka!" "A'a ba sai kin ce kome ba kowa ya koma bakin aikinsa." A yau program din da muke da su, har da hira da Shahararriyar yar gwagwarmayar nan wato Nadiyyah Jamil Chiroma, sai dai shi ba ni ce zan jagoranta ba. Don karfe biyu zata su fara hiran su gama karfe uku. Haka muka yi aikin har karfe daya na rana sannan na yi sanarwar shirin Yancinmu wanda shine da a yi da Nadiyyah Jamil Chiroma, fita nayi Jonathan ya amshi ragamar tafiyar da na'uran, ban daki na nufa na gyara fuskata sannan na fito, wayata ce take kara, na dan juya na dauki wayar a daidai lokacin da naji muryan oganmu yana faɗin. "Ta iso!" " Ban san tana gabana ba, kawai muka yi wani irin karo da ita, wayar hannuna ya fadi ita kuma tayi wani irin baya kamar zata fadi security suka tare ta. "How dare you zaki bangaje Madam Nadiyyah!" "Sorry ba da gangan ba ne!" Na fada ina d'ago kaina. Kamar ance na ankara naji hannunta kiris a fuskata na kauce. Na sake baki galala kafin na kama dariya. "Bayan nace kiyi hakuri? Sannan ki ce zaki mare ni, tow na ture ki, kiyi abinda zaki yi mtseew!" Na bangaje oganmu na wuce. "Wacece ita? Ku kamo min ita!" "Madam ana kallonki, muje daga baya zamu ji da lamarin!" Cizon lips dinta tayi tana faɗin. "Sai na ga iyakarta!" Massalaci na wuce abuna nayi sallah, sannan na koma cafteria naci abinci, sannan na wuce office don haushi ko tsayawa su gama program din ban yi ba, na bar radio station din na dawo gida, inda na samu Mommy Turai taba bala'i. "Ya Nuraim meke faruwa?" "Wai akan maganar auren Iram da Abba ya gabatar ne ashe mai martaba za a daurawa auren a turata can Germany." "Mai Martaba Mutumin da yayi jika da ita haba shi kuwa Abba, gaskiya ko ni ce Mommy Turai abinda zan yi kenan kuma fa akan." "Tafi can sakarya!" Shiru nayi na wuce part dinmu. "Wallahi idan na yarda Allah ya tsine min idan ban saka wuta ta kona kowa ba har ni da ita yar mu mutu zaka san dani kake zancen, na baka zabi zaka dawo ka same ni!" "Allah ya kyauta muka ce!" Amma ya kamata Abba ya sani Mommy Turai bata fadar abu ta kasa aiwatar da shi sai dai idan bata yi niyya ba. *** DAUSAYI Nan ne gidan gonar Sarki Attahiru Shehu Yayari,shiru kowannensu yayi kafin Malam Junaid ya mika mishi wasu files guda uku, ya nuna mishi daya. "Wannan ita ce asalin yarjejeniyar da muka yi tsawon shekaru talatin da wani abu, wannan kuma shine na kasuwancinmu, wannan kuma shine na mafarin raba kanmu. Amma ni da Mahaifinka mun ajiye wannan shaidar ce na ko karta kwana. Sannan abu na gaba da zan gaya maka batun auren Mai Martaba." D'ago kai yayi kafin kalman Baba Salama ya dawo mishi. "Malam ban gane auren Mai Martaba ba? Ko maganar da mutane ke yi kana yaki akan dukiyar nan ce?" Murmushi Malam Junaid yayi ya ce mishi. "Duk yadda ka ce!" "Mai Martaba da bai da lafiya, sannan a shekarun irin ta shi za a hada shi da mace? Yarinya da ya ribanya shekarunta kamar biyar? Mallam bayan Abba da Baba Saddam waye target dinka?" Murmushi yayi a karo na biyu ya ce mishi. "Kai ne harina na gaba?" Sai kuma ya sake dariya irinta manya. " Nasan ba za a tab'a kashe ni ba, sai kwanana ya kare amma kuma zan yi ƙoƙarin tayaka tafiyar da baka san inda zata bulle maka ba, ka nutsu da kyau tun kana yaro ka gaya min kana mafarkin kuraye a zagaye da kai suna son kai maka hari. Amma akwai wasu garken zakuna da suka zagaye ka." Dafe kan Salmanu Faris yayi saboda sara mishi da yayi. Wani irin zufa ce take karyo mishi. "Sannu a hankali zaka fahimci kome. Faruq zo ka ɗauke shi!" Da sauri Faruq din ya iso, d'aga mishi hannu yayi ya dunkule hannunsa tare da mikewa ya kalli Malam Junaid. "Yawwa kaga na manta, wannan ita ce file da na kiraka domin ita duk wani abu yana cikin nan ka duba, Allah ya tsare." Tunda suka bar gidan gonar, wayarshi take kara kamar zata idanunshi a lumshe ya ce. "Faruq dauka!" Dauka yayi yana faɗin. "Ma kina son magana da shi ne?" "Ina yake ?" Ya fada cikin hayagaga. "Yana jinki." "Prince kana ina ne? Kazo ZR station wata Yar iskar kyankyaso ce ta min rashin kunya ni zata bangaje." "Look Nady ki dawo" cikin masifa da Bala'i. "Taya zan dawo bayan anci mutuncina? Don ni bare ce a garinku? Dama abinda ake ta nuna min kenan?" "Faruq muje!" Ya sani ba zata tab'a barin wurin ba matuƙar ba a nimo yarinyar an mata kashedi ba. Tafiyar minti goma ya kai su, bude mishi kofar Faruq yayi ya samu masu tayata da wasu abubuwan suna waje, office din MD din ya nufa. Duk inda ya shige gaishe shi ake. A hankali ya tura kofar tana zaune ta harde kafa. Kuka ta saka mishi cikin rigima irin nata. "A kore ta a wannan gidan rediyon din, sannan a kuntatta mata." Ta fada tana kallon shi. Durkusawa yayi a gabanta ya ce mata. "Kin gamsu ayi haka?" "Idan aka mata haka tazo har office dina ta bani hakuri." "Ok MD Wacece ita?" "Zainab Junaid Gobir Khlash!" D'ago kai yayi yana kallon MD. "Aiki take ko me?" "Tana sanin makaman aiki ne." Idanunsa cikin na Matarshi. "Ka dakatar da ita sannan ta rubuta sakon ban hakuri ta kawo har office dinta!" "Tow Sir!" "Haka ya miki?" " A kore ta har a jami'a." Ta fada tana share kwalla da yake zubo mata. "Nady akwai line din da bamu isa tsallakewa ba, Babanta shine shugaban jami'ar da take karatu, Please a bar maganar a nan." Da wani irin takaici ta mike suka dawo gida, amma tabbas ya yarfata a sonta ayi ta ta ƙare, amma haka zata yi hakuri tunda ya ce ta hakura. *** Nightmare Sake glass cup din hannunta tayi jikinta yana wani irin rawa. Abin da kowa yake mata gudu ya faru ita yau Faris zai kalli idanunta ya ce an mishi mata saura sati biyu aure? Wani irin juyi kanta yake ta nime wuri ta zauna tare da dafe kanta. "Please Nady i don't mean to hurt you, nima auren nan Abba...." "I laugh aure on my foot!" Ya fada muryanta na rawa. "Why Dr? Why aure now? Dama kayi haka ne domin ka ci zarafina? Kasan yadda nake sonka? Kai ka min alƙawarin ba zaka tab'a kallon wata Y'a mace ba, why you broke your promise? Dama ka hadu da Banzayen zuriaraka da suka yi abondan dinka ne don ka yi aure?" "Nadiyyah ya ishe ka haka aure na fada babu fashi....." "Idan ina raye babu macen da zata hada kafada dani, kuma sai na kashe ta kowaye Ubanta." D'aga hannunshi yayi kamar zai mare ta farko daga munnunar mafarkin da take, zuciyarta tana wani irin gubawa. Kallonshi tayi yana barci, kasa hakuri tayi tana me tashinsa. "Prince tashi nayi mafarkin wai zaka kara aure da gaske ne? Please tashi!" Bude idanun yayi yana kallon yadda gigice duk da sanyin Ac amma zufa take kamar ta hadiye kunama. "Kwanta babu maganar aure ni naki ne har abada?" "Ya maganar yarinyar da ta min rashin kunya tow? Zuba mata idanun yayi kafin ya ce mata. "Amma tun jiya muka gama wannan maganar ko?" "But!" "Nady dare yayi fa barci nake ji." Ya koma ya kwanta. *** Cikin Gida. Dare mahutan bawa, amma a wannan lokacin masu shiri da shirinsu. Masu nima da shirinsu suke nima. Wasu mutane ne guda uku suka fita daga cikin gidan gaban wata mota suka nufa, kasancewar wurin akwai duhu me tsananin gaske. Wata mace ce ta fito ta kofar gabasa aka bude mata motar. "Saura kwana nawa Gwaska dakare ya fito?" Tayi maganar cikin wata irin murya wanda ya nuna alamar ta saka abu a bakinta. A cikin motar aka ce mata. "Tsakanin watanni ciki da haihuwarsa!" Inji mutumin ya faɗa. "Ina ga madadin ayi haihuwar guzuma da Junaid me zai hana shima a rufe mahaifarsa." Ta fada tana murmushi. "Na ci suna mikiya ne ba wai don ban san yadda zan yi ba amma abu me muhimmanci shine a sakawa gafiya hayaki domin ya fito daga rami.... Top_notch season 4 ROYAL POLITICS is not free, pay N500 to get a complete access to the book. *Marubutan TopNotch Writers sun sake zuwa muku da sabon labarai masu ƙayatarwa a tafiyarsu ta Season Four:* *MAI_DAMBU kuwa ta faso muku ne da labarin da ya haɗa da Sarauta, Siyasa da kuma Soyayya, duka a littafin ROYAL POLITICS: An yanka ta tashi.* *AZIZAT kuma ta tattaro muku rikitacciyar soyayya ne da ya hawo jirgin JayKay ya dira a Kitchen ɗin Ziyada. CHEF ZEEY: Love in the Kitchen* *Account Details:* *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* *POSTING* *Ɗaya: 500* *Biyu: 1000* *Uku: 1500* *DOCUMENT (da zaran an gama posting zai koma)* *Ɗaya: 1k* *Biyu: 2k* *Uku: 3k* domin tura shaidar biya ko Ƙarin bayani, ku tuntuɓi: *08130269641* Ko *08137311900* Ko kuma *09063467258* #Top-notch4 [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: ROYAL POLITICS 🔥 _An yanka ta tashi_ Ramlat A Manga Mai_Dambu TOP-NOTCH SEASON 4 Sadaukarwa ga Auntyna RUKAYYA GOMBE 🥰 🤩 😍 02.. Suicide "Kana tsammanin za a barshi ne ya cigaba da yadda yake so?" "Je ki!" Ya fada duk da duhu ne amma ta kara kallonshi. "Me haka yake nufi?" "Irin wannan abin Gwaska dakare ya aikata ya fada matsala idan kika yi wani abu tow da hannuna zanta yankar naman jikinki!" A rude ta ce mishi. "Kana nufin kashe ni zaka yi?" "Fita!" A hankali ta fito kafin ta ce mishi. "Shi kenan sai mun hadu kenan!" Ta fada tana me komawa cikin gidan sannan yar tsohuwar motar bar kofar gabas din. *** Khlas. Duk da part dinmu yafi kusa da na Mommy Turai, haka bai hana ni jin yadda take kuka tana magiyar rokon Abba ba, gaskiya Abba yaso kansa taya zai dauki Iram ya bawa Abokinsa da tsufa suka ci mishi, tsaki nayi ina nazarin program dina ta ce mishi. "Kaso kanka Junaid kada ka manta nima y'ata ce, taya zan yarda ka lalata mata rayuwa da auren matacce!" Rintsa idanuna nayi tare da bude su sakamakon amsar da Abba ya bata. "A'a gawa ne, idan kika fusata ni zaki ga b'acin raina." "Tow idan kuwa baka kyale min y'a ba wallahi zan maka ka kotu, akan me? Baga Zainab ba me yasa ba zaka bashi zainab ba?" "Ai hadin ma ba daya ba, Ita Iram din dai na zab'a domin ita Ikhlas har yau bata da hankali. Sannan da kike magana ita Ikhlas din kin tab'a jin labarin tana da wani saurayi ne? Sannan dukkansu Yayana ne, don Allah kada ki cigaba da raba min kan Yarana!" Ya fadi haka, tashi zaune nayi ina me kashe laptop dina domin fadarsu hana ni barci yake tunda da karfi suke na dauki bargona, na nufi bangaren Umma knocking biyu nayi ta bude min. "Khlas lafiya?" "Lau Umma yau ni daya zan kwana shi yasa na dawo bangarenki!" Kallona tayi kafin ta ce min. "Shigo tow!" Na wuce ta, aikuwa ta rufe kofar na wuce dakin da aka ware na daban na jefa pillow na a gadon. Sai da na sauke ajiyar zuciya sannan na kwanta ina jin kamar na sauke min nauyi. Wayata da na shigo da ita ce tayi wani irin ƙara, dauka nayi na ina kallon sunan wanda ta kira wayar. Joy Moses, dauka nayi ina fada mata "fine girl." "Zeey Juh babu lokaci, I'm in danger, yanzu haka ina farautar rayuwata. Please zan bar miki sako duk abinda ya faru kiyi kokarin bincike. Domin zasu zo niman drive din." "Joy ban gane ba?" Cikin gaggawa ta ce min.."Zeey Juh ki duba gadona da kyau." Karar da na ji na ce mata. "Joy lafiya!" Katse wayar tayi koda na kira wayar bata dauka ba. Haka nayi ta kiranta amma bata dauka. Joy Moses abokiyar fada ta ce, saboda tana da kwazo amma a haka bai hana mu abota da juna ba. Domin tun kwazonmu ne yazo daya. Ita din iyayenta Christian ne, sannan makarantar mu daga secondry school tare muka yi, koda muka hadu a jami'a department ya rabamu ita suna bangaren Law ne ni kuma na dauki bangaren Mass communication, haka yasa haduwarmu a jami'a sai ya zama kamar ya mai damu abokai ne, Joy kyakyawa ce wacce ake kira da Fine girl. Duk da bana shiri can amma duk wani abin da ya shige mata kai tana tuntubata. Sannan tana yawan bani labarin cewa. "Zeey Juh akwai wani boyayen al'amari a cikin makarantar nan, i think Dad ɗinki bai sani ba, sannan ina kan bincike ne ni da wasu mutane, idan bincike na ya zama daidai kece yar jarida zan fara bawa labarin ke kuma ki isar da shi ga inda ya dace." Kallonta nayi na ce mata. "Me yasa kike fadar haka?" "Saboda!" Sai ta mike tare da faɗin. "Manta kawai zamu haɗu." Yau wata biyu kenan da muka yi maganar sai ga kiranta, kusan har gari ya waye ban wani yi barcin kirki ba, sannan bani da wani kuzari abinda na sani raina ba dad'i. Kitchen na nuna Mama Zuwairah me yin aikin Mommy Turai tana ta jefa dan wake, ni kuma a duniyata na tsani aikin Mama Zuwairah. Wucewa store nayi na dauki kwai da indomitable guda biyu. "Ikhlas dauka da ni."inji Iram "Ke kuturwa ce?" Na tambaye ta, murmushi tayi tana cewa "ko daya amma nasan dole zaki dafa da ni." Tsaki nayi na wuce kitchen. "Ekilas ga dan wake ina yi ki ce zaki dafa wani abincin? Gaskiya zan gayawa Hajiya Turai ta san abinda zaki yi." Shiru na mata na kunna gas na cigaba da aikina babban abinda yake ƙara bani haushi bata iya fadar sunana ba, sannan tun tashina na ganta a tare da Mommy Turai. "Ke wacce irin mara kunya ce ga abinci amma sai kin dafa wani." "Mommy kin san bana cin mangyada kuma Abba ya fada idan za'ayi dan wake ko shinkafa da mai da yaji na nime abinda zan ci, shi yasa na dafa indomie sannan ai bani daya ba ce zan ci har da Iram!" Ina fada haka sai ta sake fuskanta tana kallon Mama Zuwairah. "Bana son kananan magana!" Sannan ta juya tare da barin kitchen din, kallon Mama Zuwairah nayi na ce mata. "Mama shi fa wannan rayuwar baka da iko ka hana mutum yadda zai yi, sannan kin san dai ba kawo ni aka yi gidan nan ba gidan Ubana ne. Sannan ni ban ga dalilin da kome muka yi zaki je kina hada mu da Mommy Turai ba, ita mun fi kusa da ita domin uwa ce a gare mu, ki ga yadda Mama tasalla take rayuwarta babu ruwanta da kowa, sannan dukkan mu yan gidan nan muna girmamata. Ban san wani abu kike bukata ba, amma matukar baki kula da harkokin ba zaki bar gidan anan." Na fada bayan na dauko wani gasashen nama, na bude domin tun safiyar jiya Abba ya bani amma na saka a frijin kitchen din nasan za a iya wani abin da bai ba, juyawa nayi a cikin indomie din na zuba kayan dandanon, sannan na bar bude tukunyar tea, na diba daidai cikina kafin na hada madara da cadbury, sannan na jera a tire na nufi dakinmu, anan na samu Iram tana kuka. Kallo daya nayi mata na cigaba da cin abincina. "Baki damu da halin da nake ciki bane?" " Akan me zan damu? Abu daya na sani Abba ya yarda da halayenki ne yasa yayi choose ɗinki, sannan ya tabbatar ba zaki kunyata shi ba yasa yake da Yakini akanki auren nan fa ba yanzu zaa yi ba, da sauran lokaci idan ke da Mommy kuka cigaba da matsawa kin san Abba kuma kin san waye shi da abinda zai iya." "Ikhlas idan kece ya zaki yi?" "Biyayya zan yi daidai gwargwado,amma fa ba sauki ina da wanda nake so!" "Amma ai Abba bai sani ba!" "Eh ba kome ake fitowa da shi fili ba, kowa yana da nashi sirrin nima nawa sirrin Ya Uwais ne." Na fada ina mikewa daga flat din na nufi bangaren Malama. Da sallama na shiga tana lazimi, daki na wuce nayi wanka na shirya cikin riga da zani na atamfa, tsayawa nayi na kashe dauri sannan na dauki babban mayafi na yafa, kasancewar wancan dakin mu na yan mata ana shiga kuma ana dan zare mana abubuwa sai muka bar shi kawai a na kwananmu, sauran abubuwan kuma zamu dawo dakin iyayenmu, sai mu shirya. Kuma da jiya bangaren Maluma na dawo na kwana na rantse sai ta kwad'a min mari, domin zata ce na je ina jin gulmar fadar Mommy Turai da Abba, ina gama shiri na dauki jakata na wuce dakin Umma na dauki wayata da na ga miss call rututu. "Iram na tafi fa!" Na fada ina sauri. "Gani a bangaren Abba!" Ta fada, kallon shigar da nayi na kuma. Yanzu Abba sai ya ce na sauya shiga. Tsaki nayi na shiga bangarenshi. "Ina kwana Abba!" "Lafiya lau!" Na nime wuri na zauna. "Kin ji labarin ne?" "Wani labari kuma?" Na tambaye shi ina kallon Iram. "Na mutuwar kawarki!" "Kawata kuma? Wacce kenan?" Na tambaye shi a karo na biyu.."Joy Moses!" Rufe bakina nayi da hannuna biyu idanuna a buɗe. Jikina ya dauki wani irin rawa. Kamar xan sake fitsari. Hawaye ne ya zubo min sharr. "Ana tsammanin daren jiya ta mutu." Mikewa nayi da sauri zan fita Abba ya ce min. "Jira nima zan fita sai na ajiye ku a wuraren aikinku." "A'a Abba zan je na ga Joy ne ni ce last call dinta!" Na fada ina fashewa da kuka. "Abba ta kirani tana bukatar taimakona Abba wallahi ta kirani ka ga kiran?" Na mika mishi wayar. Kallona yayi kafin ya ce min. "Zainab!" "Na'am Abba!" "Bana son ko Mahafiyarki ta ji wannan labarin, sannan kema Iram ki rufe bakinki. Kada na ji kada na gani." "But Abba why?" "Case din kashe kanta tayi?" "A'a Abba kashe ta aka yi, na rantse kashe ta suka yi!". "Nace kiyi shiru! I believe what you saw not what you hear, kin ji ko baki ji ba?" Na ji nace ina shashekar kuka. "Ki wanke fuskanki muna jiranki!" Bayan na fita Iram ta ce mishi. "Abba Ikhlas bata karya, sannan ka ce mu rufe idanunmu akan abinda ya faru Joy kawarmu ce idan muka yi haka bamu ci amanar zaman tare ba?" Shiru yayi ya goge kiran sannan ya mika mata wayar. "Ba kowani abu ake bukatar magana akai ba. Kin fahimta?" Ya tambaye ta, yana barin parlourn. A waje na same su, gaban motar na shiga tun muna Yara idan zamu fita da Abba tow gaba nake shiga. Al'adar zaman gaban mota ya kama ni. Don tun Iram tana jin haushi har ta daina ta fahimci ina son zaman wurin ne kawai ba don wani dalili ba. Ta kofar Jami'armu, muka wuce ina kallon yadda aka cika kofar musamman yan jarida. Wayar Abba ce tayi ƙara. "Dauka yayi yana faɗin. "Ina kan hanya ne?" Daga can aka ce mishi. "Nafi'u Abubakar Shaiba ke magana." "Nace maka ina hanya ne." "Ina jiranka." Kashe wayar yayi yana faɗin. "Muje na ajiye ki Iram!" Sai da ya ajiyeta sannan ya dawo ya ajiye ni saboda tafiyarmu ba daya ba ce. Lokacin da ya kawo ni.."Kada na ji kada na gani!" Gyada kai nayi har cikin station din ya rako ni. Daurewa nake amma kuka nake son yi, ina shiga ya fita. *** Emirate meeting Karfe yake d'agawa a hankali yana sauraren labarin safiya na gidan Tv Z, a hankali yake ƙara d'age karfen, yana jin mutuwar ya d'aga karfen kenan ya kusan subucewa ya fado kirjinsa, Faruq ya tare.."Sir!" "Na gode!" Ya furta yana tashi daga table din, idanunsa yana kan tv hoton dalibar da ta kashe kanta. "Ina file din?" "Suna study room!" Ya fada yana fita daga dakin. Goran ruwa ya dauka ya bude murfin ya fara sha a hankali. Shigowa Faruq yayi yana faɗin. "Gashi Sir!" Amsa yayi yana kallon file din farko. Ajiye goran ruwan yayi ya fara bude na farko. Kafin ya d'ago kai Faruq ya ce mishi. "Wannan shine na haɗin gwiwarsu!" Wato file din da yake hannunsa. Ajiye shi yayi ya dauki dayan file din. "Wannan kuma na rabuwarsu!" Shima nan ya ajiye, kai hannunsa yayi zai dauki na karshen sai ya fasa. "Shi kuma yana dauke da wasu." a hankali ya janye hannunsa yana me d'ago kwayar idanunsa akan agogon hannun Faruq. , shima kallon agogon yayi. "Taron majalisar fada!" Faruq ya fada yana kallon agogon hannunsa a karo na biyu. Shiru yayi yana nazarin abinda zai wargaza zaman amma yasan haka ba zai yiwu ba. "Baby!" Nadiyyah ta kira sunanshi tana tsaye a bakin kofar, gaishe ta Faruq yayi ya bar dakin. "Good morning Baby!" Idanunshi yana kan file sai da ya yi kamar bai ji ba, kafin ya ce mata. "Morning!" Cikin wani irin muskilanci da yake ji da ita yau ta motsa masa. "Baby nayi wani abu ne?" D'ago kai yayi ya kalle na wani dakika, kafin ya cigaba da kallon file din. "Kayi hakuri Baby." Magiya take tana ƙara bashi hakuri don ita tasan laifinta, ya hanata shiga anyhow tana zuwa gaban Faruq amma Nady bata ji, kayan barcin jikinta da suka kwana da shi ne har yanzu bata cire ba, da yake b a gantali zata je ba. Shi yasa take zaune har lokacin bata yi wanka ba. Yana da wata dabi'a yana son tsafta ya ga mace tayi wanka da safe ta shirya ko bata yi makeup ba, haka yana mishi dadi ta san halinsa sarai. "Baby bari nayi wanka." Bai ce mata cikanki ba ta bar dakin. Bin bayanta yayi da idanu, bai san me Nady take amfani da shi ba, kwana biyu nan idan tana kusa da shi sai yayi ta jin wani irin hamami. Wani bangare na zuciyarsa ta ce mishi. *Ko don bata yi wanka ba ne?* Mikewa yayi shima da file din karshe ya nufi dakinsa. Cikin mintuna ƙalilan yayi wanka ya shirya tsaf, sannan ya saka wata shadda dark blue, ya ajiye mata farar hula, sai takalmin baka hafcover, turare kala uku ya Ciro daga cikin closet dinsu, Shumukh, Musk Khabib, sai na karshe clive Christian, ya fesa na karshe a hankali. Sannan ya mai da ya rufe, kallon fuskarshi yayi a madubi yadda ta fito fayau. Ajiyar zuciya ya sauke sannan ya kwashi phones dinsa ya fito, a bakin kofar ya samu Faruq a tsaye, mika mishi wayar yayi, ya amsa da sauri. Nufar dakin Nady yayi cikin nutsuwa ya kai hannunsa kan handle din kofar ya tura a hankali, towel ne a jikinta tana shafa mayukan gyaran jiki, ga wasu wanda zata hadiya. Daga bakin kofar ya tsaya yana kallonta. Ban da yana da uzuri da ya tsaya sun cancare. "Baby ina zaka?" Ta juyo gare shi gaban nan babu towel ta sake karkad'a mishi bulla-bullan Boons tayi wanda yake ganin kaf duniya babu macen da zata kai Nady dinsa kayan jiki da iya gyara jikinta. "Fada!" Ya fada yana jan kofar dakin. "Baby Hasina James Nakewa zata zo!" "Don't go out!" Ya fada a kasaitacce. "Baby please!" Share ta tayi ta bar gidan. Tsaki tayi tana faɗin. "Lokacin da zan je na dawo kana ina?" Tunda suka isa fada kusan babu matashin sai shi, duk sai yake jin shi a matukar takure, ga kayan da bai saba sakawa ba, ya kakamawa kansa. Duk da yana jin hiransu amma bai ce uffan ba domin ya fahimci babu wanda yake son yayi magana. Alama yayiwa Faruq ya sunkuyo. "Zan tafi!" Ya furta a hankali, kafin ya mike, ya zuba hannunshi duk biyu a aljuhun rigarshi. "Salmanun Faris ya zaka fita ba a gama meeting ba?" Kallonsu yayi da kyau. Ya kalli agogon hannunsa. Kafin ya motsa baki ya ce musu. "Na ga hiran taku bata kare ba ce." Ya fada zai juya. "Gaskiya hiran bata kare ba ce, ba yau ka saba juyawa ga asalinka ba, idan ka gadama ka zauna ayi maganar da kai idan kaso ka tafi." Kafada ya d'agawa Magajin garin Zanzabira wato Alhaji Rilwanu Abubakar Yayari. Ya cigaba da tafiyarshi. "Faris!" Jin muryan Wazirin Babansa Alhaji Mamman Abba Yayari yasa shi dakatawa. "Dawo ka zauna gwamnati ta bada wa'adin kwanaki a fitar da sakamakon wanda zai cigaba da rike kujerar masarautar nan." "Baba Waziri duk yadda kuka yi daya ne." Faruq ya faɗa. Kafin ya gyara tsayuwarshi ya cigaba da cewa. "Sir Faris yana da aiki a asibiti ne, sannan idan aka yi hakuri tunda mai Martaba yana raye bai kamata a ce an zabi wani sarki ba sai dai a bada rikon kwarya, wanda Babu wanda suka dace da wannan rikon ƙwarya kamar Alhaji Mamman Abba Yayari ko Alhaji Kabiru Hamud Yayari wato Baba Galadima, cikin ku biyu zaku iya zabar wanda ta dace, wannan shi ne ra'ayin Ubangidana." Dama shi kan ya bar fadar cikin gidan ya nufa. "Kai kaskantaccen kare, kasan me kake cewa?" Inji Baba Salama. "Ba kalamanshi ba ne sallama, na wancan dan iskan Yaron ne. Ai shi kenan ga ku ga kujeran rikon kwarya daga nan ayi juyin mulki. " Inji Ahmad Rilwanu Abubakar Yayari da ga Rilwanu Yayari. "Kai ka bar nan kaga yara ne anan? Waye ya kira ka? Kada ka sake ce zaka yi rashin d'aa anan." Cikin wani irin fisga ya bar fada yana jin matukar ya hadu da Salmanun Faris sai ya cusa shi lahira ko baya so! Murmushi Alhaji Rilwanu Abubakar Yayari yayi ya ce musu. "Kusan dan yau ne?" Mikewa Galadima yayi Alhaji Kabir Hamud Yayari ya ce. "Ina taya Alhaji Mamman Abba Yayari murna Allah ya taya shi riko!" "A'a Kabiru Kada muyi haka da kai." Murmushi yayi ya ce mishi. "Anyi haka Ubangiji ya tayaka riko!" Take fadawa suka lullube shi ana faɗin. "Gyara kintsi Allah ya taya Sarkin rikon kwarya riko." Mikewa Ajiyar, Turaki, Barde da dan masani suka yi tare da shi kanshi Rilwanu Abubakar Yayari suka bar Fadar ransu a bace. "Kabiru akwai matsala ko?" "Baba sarki babu matsala, an gama kome babu wanda zai iya maka koda haushi ne." Inji Faruq. Kallonshi Mai Babbar daki tayi kamar ta rufe shi da duka, "Me kake nufi? Akan me yasa zaka bar mulkin ga wasu? Akwai wanda ya dace da rikon kwarya bayan kai ne?" Gutsirar apple yayi ya kalleta da fararen idanunsa. "Allah ya huci zuciyarki!" Ya fada a hankali. Yana cigaba da cin apple din, tasan tun kafin ya b'ata matukar ba shi ya zo da magana ba duk abinda zaka yi sai dai kayi, amma ba zai tab'a tsawaita maganar bakinsa ba. Musamman idan ya san ya sosa maka rai. Kara Bluetooth kunnensa tayi ya ce. "Hmm!" "Ka ji duk abinda ya faru ko?" "Hmm!" "Alhamdulillahi yadda ka yi tunanin haka ya faru Sir, sai dai akwai matsala rayuwar Alhaji Mamman Abba Yayari yana bukatar kariya." "Hmm! Shi kenan!" Ya kashe wayar. Ya zuba idanun yana son magana amma kuma bai san yadda zai gaya mata ba sai ya mike. "Zan shiga asibiti!" "Ubangiji ya tsare ya bada abinda aka fita nima!" "Allahumma Amin!'" ya furta a hankali duk da haka sai da ya sake murmushi domin yana jin dadin addu'ar da take mishi. *** Khlas Tunda Abba ya ajiye ni, nake kuka dakyar nayi shiru sannan n a shiga cikin gidan rediyon din. "Ikhlas?" Juyawa nayi ina kallon Yeemar. "Kin shiga office din Yallabai?" Girgiza mata kai nayi. "Me ya same ki?" "Ba kome"na furta mata. "Ok jiya matar nan ta tashi kura ki je ki same shi." Gyada kai nayi na nufi office dinsa, yana shafa sankonsa yana ganina ya mike. "Ke Zainab Junaid Gobir yai zaki bar aikin da kike." Kallonshi nayi da jajjayen idanun kafin na watsa mishi harara. "Idan na bar nan ina zan tafi?" "Oh miki!" "Kasan waye Abbana!" "Ita kuma Mijinta dan sarki ne!" "Tow ina ruwana idan matar sarkin ce da kanta, ka ga ni bana son magana!" Fitowa yayi daga inda yake ya ce min. "Don Allah ki je ki bata hakuri ki rubuta wasikar ban hakuri." "Saboda nayi sata ko wani abu mara kyau? Zaginta nayi? Ba zanje ba wallahi." "Don Allah muje ni zan raka ki!" Wani malolon takaici ya kama ni na ce mishi. "Kasan Allah ba zan je sai dai ta mutu idan hakurin da zan bata ne zai saka ta rayu!" Na wuce abuna. Yasan ba zan bada hakurin ba haka kawai ace na bata hakuri naga dai ba wani abu nayi ba ba da za a ce dole na bata hakuri.. ** "Kana da Yara mata ƙanana a cire Iram yata ce, ita Zainab fa? Waye zai kare ta?" Murmushi Malam Junaid Gobir yayi ya ce mishi. "Kasan tun fil azal bana tsoro, sannan bana jin tsoronka balle abinda zai samu Yarana. Abu daya zan gaya maka ka sake wani abu ya tab'a min Yarana tow kuwa garin nan yayi mana kaɗan. Sannan mu koma kan Point din da ya ni. Ka dakatar da shirinku na cikin Jami'a, sannan idan har binciken da nake ya tabbata kana da hannu mutuwar yarinyar nan lamarin ba zai mana kyau ba " Malam na fadar haka ya mike zai bar office din. "Ina da labarin kun gana da Salmanun Faris." "Eh Nafi'u wani abu ne? Akwai wani abu ne da kake bukata bayan haka?" Girgiza kai yayi yana dariya ya ce mishi. "Kasan duk wanda ya san wani abu akan mu Junaid Gobir karshensa mutuwa ne na rasa me yasa na kasa maka kome!" Dariya Malam Junaid Gobir yayi ya ce mishi. "Ni Allah ne yake tsare da ni, kai kuma ka kama wani ne." "Junaid Gobir bari na gaya maka wani abu matuƙar baka yi a hankali damu ba, zaka sha mamaki, Yarka Zainab itace mutum na ƙarshe da suka yi magana da Joy!" Ya fada yana kallon Malam Junaid Gobir, "and so what? Hannu kuka nuna mata sai na ga bayanka in Sha Allah." Daga haka ya bar office din, kurawa kofar idanu yayi kafin ya dauki wayarshi ya ce. "Ku firgita yarinyar. Ita ce wacce suka yi wayar karshe da ita." Ajiyar zuciya ya sauke, duk soyayyar da kaunar da suka yiwa Juna yau an wayi gari sun tsani juna. *** Tun jiya da ta basu labarin Ikhlas suka sha alwashin zasu dirko zanzabira su ci Ubanta. Tunda suka iso suka ci abinci sannan ta kalle su. "Yanzu ya zamu yi ?" "Tinah Jushua ta ce mata. "Babe taya zaki ce me zamu yi? Ai radio station din zamu mu mata bura uba idan aka ce sai tazo tow kuwa ba zata zo ba." Mikewa suka yi su ukun suka fita. Muna cikin shirin rana mudun aiki. Suka shigo har cikin dakin shirin. "Kuyi hakuri ta gama zata fito yanzu!" Haukar da take yi ne yasa dole na katse shirin Yeemar da Ummi Jos suka amshi shirin, na fito yadda na tsare su da Idanu yasa suka fara auna min zagi, dariya nayi na ce musu. "Ku fita ko na muku rashin mutunci." Shiga tsakaninmu aka yi aka yi ta bala'i wai sai sun dake ni, ba yau na saba jan rigima ba amma n ayau ya bani mamaki duk sun sha alwashin sai sun bani mamaki. Ni kuwa yatsar tsakiyar hannuna na nuna musu, tare da musu dariya ko ba kome na basu ciwon kai. Duk da ance matar dan sarki ne sai abun yayi ta bani mamaki duk da son rayuwa irin nawa na sai naga yanayinta bai wani burge ni ba, cikin jan.fada na ce mata da karfi. "Ki bi a hankali domin na ga kanki yana rawa idan kika sake na san waye mijinki sai na aurenshi na ga yadda zaki mahaukaciya kawai." Wani irin juyowa tayi ni wallahi na zata hauka tayi da ta wani fallo a guje ta nufo, yau na san na dibo bala'in da yafi karfina. "Nadiyyah" kawayenta suka rike ta Ni kuma Mubaraka ya ja hannuna zuwa cikin office dinmu. "Kina hauka ne? Akan me daki gaya mata haka? So kike ta kashe ki ne? Amma yau na tabbatar da yarinta na damunki wallahi." Ya fada yana rufe kofar da yake bugawa, "wallahi sai na kashe ki sai dai ban ganki ba sunanki gawa." "Oh dai sai ka auri Mijinki nayi yadda nake so mahaukaciya!" Wani bugu tayiwa kofar da karfi tare da ihu. "Sai na lalata miki rayuwa dai na kashe ki!" "Oh dai nunar rana kawai!" Ihu take har da dukar kofar da karfi. Dakyar ta bar wurin ni kuwa me zan yi badan dariya ina kara zolayarta.. dakyar suka bar gidan rediyon din. Kafin na fito ina jin raina fesss ai haka nake idan ka saka musu a lungu na hana shi sakat. Karfe biyar na tashi, bakin hanya na fito wasu mutane na hango a cikin wata mota kawai sai naji zuciyata bata kwanta da su ba, kun san me? Duk da masifata ina da azabar tsoro wallahi. Musamman da na tuna mutuwa Joy, sai na tsinci kaina da wani irin tsoro amma da na tuna da cewa bai zama dole a nime ni ba, yau a labarin duniya da aka gabatar ba a yi wani zancen mutuwar ba, haka yasa na ji ba dad'i, komawa nayi cikin gidan rediyon din, na zauna tare da kiran Abba nace ya turo min Malam Babangida ya zo ya dauke ni. Ina zaune a wurin shida saura sai gashi, na fita na shiga motar ina kallon inda motar take nace mishi. "Malam Babangida ka ga wancan motar gani nake kamar ni suka zo dauka dazun mun yi fada da wata mata ne ta ce sai ta dauki fansa!" "Yaushe zaki girma ne? Ita da ta kula ki tafi kowa sakarci wallahi!" Ai kuwa ta tashi motar muka shiga tafiya yana an kare da su. "Hmm ke suke bi fa!" Ya fada yana kallon motar. "Ki saka sit belt!" Kafin ya rufe baki na saka. A wani haukace ya fisgi motar da wani gudun da sai da naji kamar kayan cikina suna juyawa ai kuwa suka rufa mana a guje. Gudun da muke yi yasa bakiɗaya hankalin mutane ya dawo kanmu musamman yadda motar da take bin bayan mu itama take bin ku kamar zata tashi sama. Ni dai nasan na juya kallon motarmu,amma ban san me ya faru ba sai ji nayi kamar bana cikin duniyar ko wani abu oh.... Top_notch season 4 ROYAL POLITICS is not free, pay N500 to get a complete access to the book. https://wa.link/qhi0wb *Marubutan TopNotch Writers sun sake zuwa muku da sabon labarai masu ƙayatarwa a tafiyarsu ta Season Four:* *MAI_DAMBU kuwa ta faso muku ne da labarin da ya haɗa da Sarauta, Siyasa da kuma Soyayya, duka a littafin ROYAL POLITICS: An yanka ta tashi.* *AZIZAT kuma ta tattaro muku rikitacciyar soyayya ne da ya hawo jirgin JayKay ya dira a Kitchen ɗin Ziyada. CHEF ZEEY: Love in the Kitchen* *Account Details:* *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* *POSTING* *Ɗaya: 500* *Biyu: 1000* *Uku: 1500* *DOCUMENT (da zaran an gama posting zai koma)* *Ɗaya: 1k* *Biyu: 2k* *Uku: 3k* domin tura shaidar biya ko Ƙarin bayani, ku tuntuɓi: *08130269641* Ko *08137311900* Ko kuma *09063467258* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: ROYAL POLITICS 🔥 _An yanka ta tashi_ Ramlat A Manga Mai_Dambu TOP-NOTCH SEASON 4 Sadaukarwa ga Auntyna RUKAYYA GOMBE 🥰 🤩 😍 *Wannan shafinku ne, Mom Sayyid da masoyiyya ta, ta group din Family housa Fans sako ya iso ta hannun Mamyna na gode muku, yadda kuke bibiyar littafin nan gaskiya ina godiya da muku fatan Alkhairi💕😍🥰* 04 #Hostage Sarawar da kanshi yake ne yayi sauki, a sannu sannu ya bude idanunsa akan file din, sannan ya shiga addu'a a zuciyarshi domin yaƙi da kuma shaidan. A hankali yake bude file din yana nazarin abinda yake ciki. Wayarshi ya janyo ya kalli agogon wayar kusan karfe daya saura na dare. Yayi mamakin yadda aka yi ya zauna har haka, amma kuma abu daya ya kasa fahimta. Shine taya suka shigo cikin gamayyar tattalin arzikin jahar. Kamar an san tambyar da yayi yana bude next page sai ga bayanin nan tar. Kafin karfe uku na dare ya gama karanta file din tas, sai ma koma da yayi jikin kujeran ya zauna yana juyawa. Wannan shine dalilin da yasa ake farautar rayuwar Malam Junaid da Mai Martaba, wani takarda ya ciro a cikin file din kusan duk saboda ita ake bala'in rikici tsakanin mutanen fada. Tafukan hannunsa ya saka ya rufe fuskarshi, yana jin kamar ya tattara na shi ya nashi ya bar wannan gidan da rayuwar al'ummar cikinsa domin ta haka ne zai rayu cikin salama. Yana nazarin yadda zai fitowa lamarin ya ji kiran sallah farko, ta shi yayi ya nufi ban daki yayi alola tare da gabatar da sallah nafilla, shi mutum ne mai yawan ibada haka yasa kome na shi yake zuwa mishi da sauki. Mika lamari ga Ubangiji ba a abu me sauki ba ne, duk da irin kalubalen da ya fuskanta, amma har yau baya jin nutsuwa da inda yake, yana zaune ne kawai saboda Iyayensa. Hatta yan uwansa da danginsa kallonsu yake kamar zasu iya cutar da shi a kodayaushe, shi yasa kaf duniya bai yarda da kowa ba a bangaren abinci kamar Chef Brandy, domin ya tunda ya mallaki hankalinsa da kuma inda yake rayuwa suka daukar mishi Mr Brandy yana mishi girki. Iskar bakinsa ya fesar yana me d'ago fararen idanunsa, ya kafawa hoton Mr Johanna idanu da Matarshi, murmushi sune mutanen da ba zai manta dasu ba a iyakar rayuwarsa, knocking din kofar aka yi sau biyu yayi gyaran murya turo kofar Nadiyyah Jamil Chiroma tayi tana tafiya kamar wata yarinya karama. A hankali ta isa gabanshi. Rungume shi tayi tana sauke ajiyar zuciya. Dumin hawayenta ne yake jika gaban rigarshi. "I'm real sorry, ba zan kara ba, ka yafe min ba zan iya rayuwa babu kai ba." Rungume ta yayi yana shafa bayanta. A hankali ya shiga bubuga bayanta, har tayi shiru. "Prince!" "Hmm!" Ya ce mata. "Me ya hanaka barci?" "I miss you!" Ya furta mata yana, kallon lokacin domin an kusan shiga sallah. "Lokacin sallah yayi!" Ya fada a hankali yana cire ta a jikinshi, ya nufi waje. Itama anan tayi sallah, sannan ta kwanta a wurin barci yayi gaba da ita. Karfe bakwai saura ya shigo ya ganta kwance kan abin sallah, ɗaukarta yayi ya mai da ta saman gado, sannan ya tattara abin sallah ya ninke. Wayarshi ya sauka bayan ya zauna a bakin gadon. *Kayi cancelling din duk wani abinda nake da shi yau, ina bukatar hutu da iyalina.* Turo mishi da sako Faruq yayi. *An gama Sir* Ajiyar zuciya ya sauke, kasancewar dakin da duhu bai d'aga labule ba, janyo ta yayi jikinshi bayan rufa musu bargon, a hankali hannunsa yake yawo a kugunta zuwa kirjinta, yadda yaji tudun kirjin yasa shi tunawa last year rigima suka yi ta yi da ita zata je ayi mata plastic surgery, ji yadda kirjin ya zauna das kamar an kafanshi, sumbatar wuyarta yayi ta ce mishi. "Prince i miss you, musamman yadda kake tab'a duk wani part na jikina haka yana saka ni jin like kamar dan kai aka yi ni, Duk mazan duniyar nan mata nake kallonsu. Babu namiji bayanka, kuma ba za ayi wani namiji da zai kama kafarka ba" tongue dinsa ya zura cikin kunnenta, yana wani irin karad'a mata, numfashi ta ja tare da mika tana amsar sakonshi yadda ya dace. "Rayuwata da mutuwata zan baka domin farin cikinka, please eat like hungry beast. Drag me yadda ya maka, kai ɗaya ne daga kai babu wani." Mikewa yayi ya zauna yana kallonta, "Kin sha drugs ko?" Ya faɗa deep serious, yanayin shi kawai zaka kalla kasan yana cikin b'acin rai. "Why are mad for me?" Kura mata idanun yayi, a sanin da ya mata da aurensu lamarin bai kai haka ba, amma a yanzu ta zama wata iriyar da baya gane mata, da mace zata gane karfin da Allah ya mata na sha'awa da jure bukatar namiji da ba zata sha wani maganin ƙara kuzari ba, amma ita Allah ya mata lafiya, rungume shi tayi ta baya. Tana shafa karfafan kirjinshi me cike da gargasa, wanda saboda samun wuri sun kwanta sun yi luff, gashi kana ganinsu zara-zara. "Sorry Baby da kyar nayi barci jiya Baby I need you." Girgixa kai yayi tare da sauka a gadon ya nufi closed dinsa, kamar mahaukaciya haka ta bishi tana wani irin magagi. Bude wata drower yayi ta kai mishi wani runguma, ciro wani chain yayi ya riko gashin kanta, tana ganin haka ta kama dariya, halo bai tsaya ba ya tunkud'ata gado, ya dauki chain din nan da dan mukuli ya shiga daureta, dariya take yi tana faɗin. "That's My prince, kada ka ji tausayina kada ka ragwanta min, fuc**k me, f**ck my ass." Yadda take abin shi baya so domin ya gama fahimtar wannan shaye-shayen ya tab'a mental health dinta, a ranta tana ji idan bata sha ko tayi wani abu ba, ba zata tab'a gamsuwa ko shi ya gamsu ba. Duk da haka yana jin dadin mu'amala da ita domin ita ce macen da ta fara sani a rayuwarsa, duk da yadda ya same ta bai mishi dadi ba, amma haka yake jin zai iya zama da ita, domin ta tsallake sauran abokan sharholiyanta, ta ce taji ta gani, ta bar tarin dukiyarsu ta ce ta ji ta gani, ita shi take so bakin fata. Ta zauna da shi. Tun daga goshinta yake abu daya har zuwa inda ya shiga bin ta kamar mayunwacin zaki, kamar yadda ta ce kada ya tausaya mata kada ya ji kome yayi yadda yake. Kamar yadda ake sarrafa yar baby haka yake juyata yana gwa***gwale, wnada ita kanta tunda take da shi bai tab'a warware ta haka ba, saboda karfin abun da suke numfashinta kokarin barin jikinta yake. "Nady why?" Ya fada da karfi tare da marin Ass din ta. Domin doggy style tayi, daga yadda take zubar da ruwa kamar an bude famfo ya gano Shot aka mata, tun 7am suke abu daya ya san idan ba injection ya mata ba, ba zata tab'a barin shi ya huta ba, ga wani mahaukacin yunwar da yake ji, janye jikinshi yayi ya barta tana numfashi amma tana ihun ya cigaba. Janyo drower side bed din yayi ya fito da kwalbar allura ya fasa sannan ya ja, ya ɗan karkad'e kai, sannan ya nufeta bata kawo Allura zai mata ba ya caka mata a gefen hannunta na dama, sannan ya daura daga inda ya tsaya. Cikin abinda bai wuce minti goma ba jikinta ya sake, tuni barci me karfi ya yi gaba da ita, ban daki ya shiga yayi wanka sannan ya shirya cikin wasu simple dress manya manya riga da wando, masu fadi, rigar gray colour sai Wanda ash colour. Kana ya nufi kitchen, tun kafin ya isa an gaya table din da dish kala-kala, da harshen swahili Mr Brandy ya gaishe shi. "Habari za asubuhi wote.!" (Wato barka da asuba ranka shi dade) Bai kalle shi ba ya zauna kafin ya amsa da cewa. "Habari, Chef anafanya kazi?" (Barka dai Chef Brandy ya aiki?" Cikin farin ciki Mr Brandy ya ce mishi. "Alhamdulillah, tunafanya kazi kwa bidii." (Alhamdulillahi aiki gashi nan mun tashi a kai) daga haka ya cigaba da server dinsa, kafin ya koma gefe cikin girmamawa ya dukar da kanshi. Yana cikin cin abincin, Faruq ya iso. "Barka da safiya ranka shi dade!" Inji Faruq, "Barka dai Faruq!" Komawa yayi gefe har ya gama karyawa sannan ya mike tare da wucewa parlournshi. Zama yayi yana kallon tv da Faruq yake kunnawa. "Sir na samu wani labari." D'ago kai yayi ya kalle shi, kafin ya cigaba da cewa. "Ina jin ka!" Mika mishi wayar yayi cikin girmamawa ya koma gefe. Saka wayar yayi a kunnenshi kafin ya juya ga Faruq a hankali yake taune lips dinsa cikin jin haushi, a daidai lokacin da Mr Brandy ya kawo mishi ruwa. Karba Faruq yayi ya sha. Kafin ya zubawa Prince a kofi. Dauka yayi ya sha yana faɗin. "Me yasa to?" Girgiza kai Faruq yayi yana faɗin. "Ban sani ba amma zuwa yanzu, zuciyata ta aminta da Malam Junaid." Da mamaki yake kallonshi. A hankali ya daura kafa daya akan daya ya juya ga Faruq ya wani juya kai. "Ka saka bullet roof dinka?" Hadiye yawun tsoro Faruq yayi, yana girgiza kai. Lumshe idanu yayi kafin ya buɗe, yana me lashe lips dinsa a tsanake. Ya ce. "Hmm! Kada ka kara min haka." "Afwa, Allah ya huci zuciyarka." Da sauri ya wuce study room ya kwaso mishi wasu littattafai ya ajiye mishi, sannan ya koma ya tsaya. *** Khlas After five days Yadda Abba ya saka min idanu, zaka rantse da Allah ya hala ya samu labarin ina cikin b'arayin da suka yi satar Lu'lu'an khoonoor ne, saboda yadda ya saka min idanu. Ya kwanan na biyar ya saka Iram ta kira ni. Tunda na shiga na zauna kusa da ita, kare min kallo yayi ya ce min. "Yau zaki koma aiki ko?" "Eh Abba!" Na fada ina kallonshi.."Zan gaya miki wani abu, ita wannan rayuwar da muke doronta, tana bukatar sirri duk wanda kika ga yana dariya yana da sirrin da baya son duniya ta sani. Ban zab'a miki aikin jarida don ki zama fadi ba a tambaye ki ba, duk abinda kika gani a wannan yanayin da lokacin shiru yafi alkhairi ayi ta. Zainab kada na ji kada na gani kin gayawa Uwais kin san waye shi? Kin san matsayin da yake. Kome kankantar Evidance idan ya samu tow ba makawa babu me fitar da ke, sai Allah batun mutuwa Joy na rufe shi a parlourn. Iram kema idan na ji labarin nan a cikin gidan nan, ki sani kece kika fitar don haka ku ji kamar baku ji ba. Wani lokacin shiru yafi zama alkhairi da fadar shi." Ganin yadda muka yi shiru sannan ya ce mana. "Ku ji tsoron Allah, idan kuna tunanin baku ganin shi tow shi tow shi yana ganinku, ku ji tsoron Allah ku kaunaci junanku, ku rufawa junanku asiri ta haka ne kawai zaku ci nasara a rayuwarku. Don haka ku tashi ku tafi." Ni ce uwar baki kuma uwar iyayi ina tashi nace mishi. "Abba Allah ya baka lafiya da nisan kwana, ya rufa maka asiri duniya da lahira." "Amin Uwata!" Har zan fita na ce mishi. "Abba ba na ji Hajja zata zo ba?" Girgiza kai yayi ya ce min. "Matsalarki ce zata zo da ita kuma na gaya mata kin samu lafiya!" Dariya nayi nace mishi. "Tunda ta ce zata zo Allah zata zo, matar da idan jinin tashi muje mu ya motsa mata sai dai a ga tana hada shirgi ka sa idanun zuwa ga Hajja sai ta zo." Daga haka na fita ina murmushi, ajiyar zuciya ya sauke. Da sauri ya mike tare da kira na. "Na'am Abba!" Na dawo dakin na zauna tare da cewa "ga ni!" Shiru yayi yana kallona kafin ya ce min. "Uwais kada na kara ganinki da shi!" Kallonshi nayi kamar xan yi kuka. "Abba!" Na furta ina jin kwalla na cika min idanu. "Na ce kada na kara ganinki da shi." Ya kara furtawa yana mai bari na a parlourn, hawayen da nake ƙoƙarin dannewa ne yake zuwa kamar da bakin kwarya, kuka ma sake tare da barin parlourn. Yadda na shiga na samu Ya Yunus yana zaune tsaki yayi tare da hayayakon min kafin. "Wallahi sai na karya kafarki idan na ji muryanki, mara kunya kawai." Masifaffe ne fa shima ga saurin hausa, shi yasa naji Maluma tana faɗin wai Soja zai tafi idan ya dawo Service. Gara ya tafi can ya je ko zai samu me koya mishi hankali. Na wuce dakina da gudu. Haka na shirya ko karyawa ban yi ba. Na fita jiki a mace. A mota na sami Iram, ina da wani dabi'a shine damuwata da fushina na wani lokaci ne ban iya rike damuwa ko b'acin rai ba, da zaran na ga fuskar da na sani take nake mantawa da ina fushi. Ina shiga motar na samu Malam Babangida ya kuna gidan Radio Z, murmushi nayi na zauna na ce mishi. "Nasan Anas Manga ne cikin dakin watsa labarai, yanzu zai saka wakar Wendy shey. Ban rufe baki ba kuwa ya saka wakar. Nima da yake ina son wakar tuni na amsa. _You break my confidence everyday_ _And you never thought I will be okay_ _you lie!! You lie to me_ _You make me want to freeze_ _coming back on your knees oh no_ _See you no get again_ _boy you no go get again_ _make you no disturb me_ _cos I no dey mind you oh no_ _Is too late!! Is too late!!_ Daga Malam Babangida har Iram tsayawa suka yi suna kallona. Musamman inda ta zo asalin baitin wakar. _Wo pressure be rise_ _Adwen no be thinking_ _Hee ba when see sexy body_ _See see_ "Malam Babangida kashe wakar nan yarinyar nan ban da shirgin Aljanu bata da aikin sai tara mana su." Inji Iram, tsaki nayi na kunna wayata na saka. Sakon Uwais na gani sai a lokacin na tuna da abinda ya faru, ai kuwa na sake komawa kalar tausayi. Har muka ajiye ta a wurin aikinta, Ni kuma ya wuce da ni wurin aikina. "Malam Babangida meye laifin alakata da Uwais!?" Murmushi yayi yana tuki. "Hadin zai bawa mutane damar fadar cewa Abban." Cizon lips dinsa yayi yana kallon hanya kafin ya kai ni kofar gidan rediyon. "Malam Babangida damar me zasu ce?" "Ikhlas ki yi hakuri, ki rabu da Uwais!" Daga haka bai kara magana ba, kura mishi idanun nayi kafin na juya zan fita ya ce min. "Zainab!" Ban tab'a jin ya kira sunana haka ba, kallonshi nayi na ce mishi. "Kirana kayi?" Idanunshi yayi jajjur ya ce min. "Ki rabu da shi, akwai masu kaunarki da dukkan zuciyarsu." Girgiza kai nayi tare da faɗin. "Tun ina karama na tashi da son shi." Na fada ina son yin kuka amma na danne haka. Murmushi yayi wanda ake kira da yake, wanda yafi kuka ciwo. "Ok sai nazo daukarki." Fita nayi daga motar na nufi cikin gidan Radion. Ina shiga Yeemar take cewa. "Ke yau zamu shiga kofar fada wani aiki don haka karfe daya zamu tafi ki shirya!" Dole na sake amma ban ji dadin yadda Uwais yake kirana ban dauka ba. Haka na gabatar da rahotannin da aka bani, bayan na gama muka fita aiki tare da Anas Manga. * Fadan Daba. "Goga!!!" Sake karfen da yake d'agawa yayi yana faɗin. "Sai fille kanka, dan me kartan hancin uwarka, yaya ne?" Ya fada da wata katuwar murya irin wacce shaye-shaye ta fasata. "Ga can Smolli ya shigo mana unguwa da wata yarinyar ya ajiye ta." "Kutumar Uba, yau sai dai uwarsa ta haifi wani maza ku dauko gariyo da burmi. Yau abokin gaba a cikin chakwalikwalinmu!" Suka fita da gudu, suna masu diban kayan aiki, irin su Adda me tsatsa. Burmi wata yar karamar wuka, kawo da zarto, suka fita da gudu. Rigima tsakanin unguwar Tabkin A da Tabkin B, ba sabon abu ba ne kowa ya sani. Kuma idan suka fara ba iya su kaɗai suke kashewa ba, sannan gwamnati tana sane da fadar daba. Bata da yadda zata yi domin fadar tana tafiya da wani abu na musamman. Yadda suka fita da gudu kuwa haka suka same shi, yana niman Canji kamar an ce ya waiga ya hango su, wani irin tashin hankali ya ji ya doki zuciyarsa, ya saka gudu kamar zai tashi sama, su kuwa binsa suke kamar zasu kama shi. Gudun da yake ya wuce misali, domin daga unguwa zuwa kofar fada babu nisa. Koda ya iso ture mutanen da suka fito sallah azhar yake yana faduwa kasa, an kuwa suka rufa mishi. Ihu yake tare da faɗin. "Wayyo Allah ku taimake ni zasu kashe ni, wayyo Allah na wayyo Allah na!" Saranshi suke ta ko ina. Salmanun Faris da Faruq sun fito masallaci kenan, da sauri faruq ya ciro wata kamar bindiga ya sake ta a sama "tauuuu!" Karar harbin ce ta dakatar da su. "Kuna motsawa zan sake muku daya bayan daya domin harsashina yana da karfin gudun guguwa ce." Inji Faruq, yana kallonsu. "Ku ajiye makaman hannunku." Cikin wani irin taurin kai babban cikinsu yaki ajiye. Sake harbi Faruq yayi yana faɗin. "Na uku a goshinka zan sake!" Jin haka yasa ajiye addar hannunsa. Da yake abin ya faru a tsakanin wurin ajiye mota ne. Wasu yan mata ne a can gefe cikin tsoro. "Oga wannan fadar daba ce, kuma gwamnati ta san da zamanmu, don haka ka kyale mu shima haka ya kashe min dan uwana, kuma aka kyale shi ya rayu. Don haka idan ina numfashi sai na rama, don na rantse da mai rumfar ba gwafa." Ya fada yana kallon yan matan da wutsiyar idanunshi. Tabbas ya samu yadda zai tsira da yaranshi. "Wannan tsakaninku baka ga inda kake ba ne? Kana kofar fadar Zanzabira zaka zo kayi kisan kai?" Murmushi yayi ya ce. "Fadar tamu ce, an gaya mana ko ina muka so mu yi shikar da zata mana, don haka ba ruwanka da mu domin matukar zabo na yawo kare na yawo wata rana za a jame." Ya fada cikin wani irin tsalle ya dira gaban yan matan tare da fisgar daya daga cikinsu. Ikhlas Tsautsayi da ƙaddara suka fito damu bakin aiki, ban tab'a ganin sara suka ba sai a wannan lokacin akan idanuna ake sarar dan Adam kamar an samu rake yana ihu yana niman hanyar da zai rayu, yadda na girgiza da abin yasa ko motsin kirki na kasa daga ni har Yeemar wacce take makale tana daukar sautin abin da yake faruwa. Ihun Yeemar ya dawo dani daga dimuwar da na shiga. Domin ina d'ago kai na ga mutumin da yake sarar ya shake min wuya tare da saka min wata karamar wuka a wuyata..... Holala😳🙄 Me zai faru next page? Twisted fate ko RIP? Top_notch season 4 ROYAL POLITICS is not free, pay N500 to get a complete access to the book. *Marubutan TopNotch Writers sun sake zuwa muku da sabon labarai masu ƙayatarwa a tafiyarsu ta Season Four:* *MAI_DAMBU kuwa ta faso muku ne da labarin da ya haɗa da Sarauta, Siyasa da kuma Soyayya, duka a littafin ROYAL POLITICS: An yanka ta tashi.* *AZIZAT kuma ta tattaro muku rikitacciyar soyayya ne da ya hawo jirgin JayKay ya dira a Kitchen ɗin Ziyada. CHEF ZEEY: Love in the Kitchen* *Account Details:* *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* *POSTING* *Ɗaya: 500* *Biyu: 1000* *Uku: 1500* *DOCUMENT (da zaran an gama posting zai koma)* *Ɗaya: 1k* *Biyu: 2k* *Uku: 3k* domin tura shaidar biya ko Ƙarin bayani, ku tuntuɓi: *08130269641* Ko *08137311900* Ko kuma *09063467258* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: ROYAL POLITICS 🔥 _An yanka ta tashi_ Ramlat A Manga Mai_Dambu TOP-NOTCH SEASON 4 Sadaukarwa ga Auntyna RUKAYYA GOMBE 🥰 🤩 😍 Page..03 Blaming Few hours Before accident. Malam Junaid Gobir. "Mahaifinka ya bani kalamansa da kwarin gwiwarshi akanka, don haka na kira na gaya maka ne Alhaji Nafi'u yana nima na, duk yadda kaso kayi amma ka sani rayuwata da na ahalina tana hannun Allah tana gare ka. Idan na rayu gaskiya zata rayu idan na mutu gaskiya zata mutu kuma za a binneta ne a inda bai dace ba." Ya fada yana kallon wayar da ya maka ta a jikin motar. Duk da ga shi dai yana waya ce amma daga can bangaren babu alamar za a ce wani abu. Muryan Faruq ce ta ratsa wayar. "Malam In sha Allah babu abinda zai faru sai alkhairi." Daga haka ya kashe wayar yana sauke numfashi. *** Ikhlas Karar da nake ji daga can nesa ne yasa na bude idanuna da kyar, "Malam Babangida!" Shine abinda na iya furtawa na tabbatar yana nan ko wani abu. "Na'am Ikhlas!" Tunda na iya jin muryanshi can-can na fara ƙoƙarin buɗe idona amma na kasa saboda nauyin da kaina yayi min. Daga nan ba zan iya cewa ga abinda ya faru ba. Ban zance na san me ya faru ba, amma koda na farka kwana biyu da faruwar lamarin a asibitin ya cika makil da yan uwana. Ina bude idanuna Abba na fara hangowa shi da wasu mutane daya ya juya baya zai fita, ba yana mishi magana. Fita suka yi Umma ta ce min. "Sannu kin ji ai kun auna arziki ke da Babangida, yana can shi bai wani ji ciwo sosai ba, saboda ya saka belt din motar kece kika bugu a kai." Lumshe idanuna nayi na kara bude shi a karo na biyu. "Umma ina Maluma?" "Tana can ta ce ba zata zo ba, domin ta ji labarin kece kika tsokano wata mata ta saka aka biyo ki!" Kokarin tashi nake amma na kasa dole Umma ta taimaka min na mike,tare da shiga ban daki nayi wanka da alola, sannan na fito nayi sallolin da suke kaina. Ina idarwa Abba ya shigo ya zuba min idanu. "Wata mata ce kuka yi fada da ita an ki gaya min wacece ita?" Yadda na ga yayi maganar tare da tsare ni da idanu nasan cewa ba lokacin gardama ba ne don haka na ce mishi. "Matar dan Sarkin Zanzabira ko wacce ban sani ba." Kura min idanu yayi kafin ya ce min. "Bana ce ki daina takalar fada ba? Yaushe zaki girma ne? " "Assalamu alaikum!" Shigowa Uwais Saddam ya kwace ni a hannun Abba. "Barka Abba ya masu jikin?" "Alhamdulillahi Uwais!" Ya fada yana kallona. "Autar Maluma ya jikinki? Umma da Ikram suna gaishe ki!" "Ina amsawa." Na fada ina wasa da yatsuna. "Zainab!" Abba ya kira sunana. "Na'am Abba!" Na amsa ina kallonshi. Shiru yayi sai ya juya ya fita. "Ya Uwais yaushe ka dawo?" Zungure goshina yayi yana faɗin. "Bakya jin magana me yasa ba zaki daina jan magana ba." Tea Umma ta mika min na fara sha ina jin shi. "Ba fa wani abu ne ya hada mu bangaje juna muka yi. Ta hau Bala'i!" "Sai ki bata hakuri!" Ya fada yana kallona, "Gaskiya kawai don mun bangaje juna sai na bata hakuri ai bata yi yadda zan bata hakuri ba." Zuba min idanu yayi kafin ya ce min. "Ni da aka kashe min mahaifina daga gwamnatin jahata zuwa masarautar Zanzabira sun bani hakuri don haka ki yi hakuri ki daina fada wani lokaci ko da gaskiyarka ana iya take ta a ce baka da shi, don haka ki koya daga Abba." Ya fada yana mika min flat din abincin da Umma ta mika mishi. "Ni gaskiya ba zan iya irin hakurin shiga daki kayi kuka ba, a dake ka sannan a hana ka kuka ba." Dariya yayi yana kallon yadda nake mishi. Can na ce mishi. "Ya Uwais ka san yarinyar da ta mutu nan Joy Moses?" Shigowar Abba ne yasa ni shiru, "Asma'u ki hada kayan mu koma gida babu wani abu sun sallame ta." Mikewa nayi Umma ta haɗa kayan, ina kallon yadda Abba yake zuba min harara tow meye nayi na kuskure? Har Umma ta gama hada kayan Ya Uwais ya fitar da su damke hannuna Abba yayi. "Kika sake wani abu ya fito bakin ki ba iya ke ba hatta shi Uwais din da mu kanmu mutuwa zamu yi!" Yadda ya fada din nasan ba zai yi karya ba, wani irin tsoro ne ya cika min rai na ce mishi. "Abba da gaske?" Fita yayi ya bar ni cikin tsoro dama Umma ta rigamu fita, a hankali nake takawa. Wani mutum na gani a kofar dakin dogo mai kaurin jiki. "Sunana Faruq muje na raka ki." "Waye ya kai?" "Muje!" Ya furta a hankali. Haka muka shiga takawa har wurin motar. Sai da na shiga motar sannan ya juya abinsa. Yan sanda suka raka mu har gida. Da farko parlour Abba na wuce na zauna ina zare idanu. Uwais ya shigo ya mana sallama, yana fita Abba ya hau min faɗa. "Sa'arki ce Matar da kuka yi fada da ita? Shin bana hanaki rena na gaba dake bane? Ikhlas yaushe zaki yi hankali?" Yadda Abba yake faɗa zaka rantse da Allah mugun laifi nayi ya daura min blaming din bakiɗaya. Har sai da na ji nayi danasanin biye mata muka yi faɗa. Tsaki Mommy Turai tayi tana faɗin."abin kunya ai ba yau Ikhlas ta fara janyo maka ba? Gaba har cikin shege sai." "Turai!" Ya daka mata tsawa. "Karya nayi? Nace karya nayi? Haka kawai zata saka matar Babban mutum a garin nan ta mata rashin kunya? Har ana yad'a labarin a kafafen watsa labarai." Kukan da nake yi ne yasa shi komawa daki Maluma da take zaune kamar ruwa ya cinye ta. Ta sauke ajiyar zuciya ta ce min. "Tashi mu wuce wurina!" Haka na mike ina kuka. Tunda na shiga dakin da yake gefen nata na rufe kofar nake shashekar kuka. Malama bata duka bata zagin Yaro, amma tana iya zuba maka idanun ta fita harkanka, sai ka ji a jikinka. Kafin ta shiga lamarinka. *** Alhaji Nafi'u A daren jiya zuwa wayewar Yau kafafen watsa labarai na Zanzabira suka dauki labarin hatsarin da ya faru har da short videon fadar Ikhlas Junaid Gobir da Nadiyyah Jamil Chiroma, wannan abin ya zama kamar wani sabon al'amari da yake niman ya fisgi zuciyar mutane. "Musharraf ka fahimci dalilina na saka idanun akan Junaid da Salmanun Faris?" Duk da kasancewar shi gwamnar jaha guda amma a zaune yake a kasa Alhaji Nafi'u yana zaune a saman kujeransa na gwamna. Yana juya kanshi a kan kujerar, "Rilwanu Abubakar Yayari ya same ni da maganar, rikon kwarya ya muka yi da kai?" Cikin kaskantar da kai ya ce mishi. "Yallabai gani nayi kamar matsalar tasu ta cikin gida ne yasa ban gaya maka, kuma sun bada haɗin kai an bawa Alhaji Mamman Abba yayari rikon kwarya." "Zancen banza kenan, ce maka nayi ban san yadda aka yi aka bawa Attahiru Shehu Yayari kujeran bane? Ko ka fini sanin ya kamata ne? Ka manta lokacin da muka yi ta rokonshi ya sa baki mutane su zabe mu? Tow bari na gaya maka ka sake na zare hannuna kanka gabakidaya jahar nan babu wanda zai tab'a d'aga kai ya ce zai zabe ka." Sannan ya mike yana kallon tv. " A kodayaushe ka zama me hura wutar rikici ga mutanen da kasan zaman lafiya ba kaunarshi suke ba, haka zai saka rabuwar kai a tare da su, sannan ka zama ganga mai baki biyu,baka can baka nan ta haka za a rasa gane kan waye kai. Kada ka zama lusari mana." "Allah ya huci zuciyarka." Murmushi yayi ya cigaba da cewa. "Labarin hatsarin da abinda ya biyo baya zai shafe mutuwar Yarinyar nan Joy, ka tura mutane na musamman ga Church din Catholic da kudi me yawan gaske, sannan a tashi Yaranmu da basu jin magana, su kai kansu ga hukumar tsaro da cewa sune suka kashe ta. Sauran bayanin zan samu shugabansu mu yi magana da iyayen yarinyar." "An gama ranka ya dade." Fita yayi daga cikin office din, ajiyar zuciya ya sauke kafin ya kira commissioner walwala da jin kai ya bashi sakon da ya dace. Bayan nan ya kira Jagaba, wani dan daba ne da ya gagari garin Zanzabira. Ya ce mishi. "Ka same ni a guest house dina, zan maka bayani, karfe biyar na yamma." Karfe uku da wani abu Mai girma Gwamna ya bar office dinsa, kai tsaye gidanshi ya nufa yana isa abin da ya fara karo da shi Kanin Matarshi wato Khalifa, da ga Alhaji Nafi'u. A parlourn gidansa ya saka wata jami'ar tsaro mai kula da tsaron Amaryanshi a gaba yana mata rashin mutunci. "Khalifa wannan abinda kake bai dace ba? Ina Saimah ta kyale ka kake min haka a cikin gidana?" Murmushi yayi tare da mishi kukan bunsuru wato ya cika iska a bakinsa sannan ya furza yana dariya. "Na zo wurin yar uwata ne sai na ga wannan me manya abin zaman ta cika min idanu. Kasan halina matukar zan ga mace a dire take wandona ke buƙatar abokiyar hira." Ya fada yana wani mad'e. Ran Mai girma Gwamna ne ya b'aci. "Don Allah ka fita!" Ya nuna mishi hanya, "Yar uwata nake jira zata bani sako." Ya fada yana murmushi. Juyawa yayi ya cewa Matar. "Bimbo zaki iya tafiya ." Haka ta bar parlourn zuwa bangaren Amaryanshi. Juyawa yayi ya ga Saimah ta fito tare da wata matashiyar budurwa. "Na gode Ma in sha Allah zan isar da sakon." "Yallabai ka dawo ne?" Gyada kai yayi yana kallon yarinyar da suke tare da Saimah gaishe shi tayi. "Barka da yamma Yallabai." "Khalifa ka mai da ita lafiya kome yayi amma zuwa yammacin gobe ka dawo da ita domin bata gama ba aka kirata a waya. " "An gama first Lady" ya saka rigarshi a bakinsa yana faɗin. "Alƙawarina fa?" "Ka duba na tura maka." "Godiya nake First lady!" Kafin ya juya ga mai girma Gwamna. "Surukina ina godiya sai an jima." Ya fita yana dariya. Amsar jakar shi tayi ta wuce sama inda dakinsa yake ta tura tare da ajiye mishi. "Saimah kina nufin har yau baki bar wancan." "Ban gane me kake nufi ba?" Wani irin kallo yake mata, idanunsa ya cika da kwalla baƙin ciki. Kowani mutum yana ciwonsa inda ya gaza da inda yake da iko a kai. Shi tayi rayuwar daban ce da kowa. Ban daki ya shiga yayi wanka, sannan ta fito ya shirya tsaf ko abincin gidan bai ci ba, ya fita bayan ya leka dakin Yaranshi yan mata biyu. Kallonshi suka yi a dan razane. Murmushi yayi musu Nanny dinsu ta gaishe shi ya shafa kansu kafin ya fita. Wannan shine abinda Allah ya bashi tare da ita, amma yana tsoron kada haka ya saka suma a cutarsu. Yana shiga harabar gidan, ya samu dan daban Jagaba. Lallai ya cika dan daba domin bakinshi tayi bakiririn kamar ya shafa shuni. Fitowa Mai girma Gwamna ya sauka suka shiga cikin gidan, a parlour suka zauna. "Allah ya taimaki uban marayu! Wani me gajeren kwanan ne za a aika garin da ba a dawowa!" Mikewa Musharraf yayi ya nufi wurin da aka ajiye kayan shaye-shaye ya dauki wani kwalbar whisky ya zuba a glass cup ya nufi inda Jagaba yake ya ce mishi. "Ka tab'a shan irin wannan ruwan?" "Allah ya baka sa'a wannan ruwan sai ku manya!" Mika mishi glass cup din yayi ya amsa yana kallon yadda fuskarshi ta bayyana da mamaki domin bai taba sha ba. "Akwai brand masu kyau ka sha Jagaba." Karba yayi yana sha yana dariya. "Me kake bukata?" "Ka tab'a kiwon Maciji? Bari na baka labarin nan, wani mutum ne yayi kiwon Maciji, har na tsawon shekaru uku yana kiwonshi macijin ya girma ya kai girman mesa, sai aka wayi gari macijin nan yaki ci ya ki sha, daga haka ya kwanta bai da lafiya har na tsawon kwanaki." Murmushi Jagaba yayi ya karasa mishi labarin. "Macijin ya hadiye me kiwonshi, banbancin Maciji da kare a bayyane take shi kare baya ciwon ubangidansa. Yunwar wa kake ji na ciyar da kai da jininsa da namarsa!?" Murmushi cikin jin dadi ya ce mishi. "Ka tura yara office din Yan sanda domin rufe case din Joy!" "An gama haka ya maka?" Jagaba ya tambaye shi. "Yayi!" Min inji Musharraf, "Ranka ya dade shi kuma yunwar fa?" "Da lokaci har yanzu ka cigaba da biyayya." Ya fada yana juya ruwan whisky din hannunsa. ** Tsaye yake a gaban window ya harde hannunsa a kirjinshi. Tun safe da ya shiga wurin Mai Babbar daki, ta ce mishi. "Ba laifi ba ne idan bata san al'adarmu ba, amma kuskure ne tana biyewa wasu matan a gefen hanya tana haushi kamar kare, abin kunya ce na d'aga kai nayi magana akan wacece Surukata. Ba laifi zata iya daukar duk wani irin mataki, amma me yasa baka gaya mata tana cikin gidan da ba koda yaushe ake sake numfashi me karfi ba domin akwai daliban sanin halayyar dan adam, don haka na baka lokaci ka nimo y'a daga cikin gidajen Baffaninka ko kawunanka waɗanda zasu iya jure kowacce ihu." "Allah ya huci zuciyarki," wannan shine abinda iya fada, amma tabbas Nadiyyah ta ballo mishi ruwa, bai san yadda zai yi da ita ba, amma da yana da wata hanya da ya dakatar dà haukarta. Yanzu babban damuwarshi zarginta da ake yi mata. "Sun isa gida lafiya?" Inji Faruq da ya shigo dakin. "Hmm!" Ya fada yana tsaye, bayan kamar minti goma ya juya yana kallon Faruq. "File din nan?" "Suna gida!" Gyada mishi kai yayi. Kallon window yana hango zirga-zirgan mutanen da suke wucewa. "Muje gidan ko?" Ya fada bayan ya juya. "Tow Yallabai!" Sai da ya fita Faruq ya haɗa kome ya bi bayansa. Har gida suka isa. Kalaman mai Babbar daki yana kara tab'a shi. "Haihuwa muke bukata, idan da ta haihu da zasu amma bata haihu ba kuma tana irin wannan shirmen bai dace da gidan nan ba." Taya zai gaya mata aurenshi da Nadiyyah babu wannan batun kara auren. Iskar bakinshi ya fesar sannan ya kwantar da kanshi jikin kujeran motar, idanunsa lumshe. Bude motar Faruq yayi ya shiga wurin tukin motar suka asibitin. Lokacin da suka isa gida Nadiyyah ta tafi gantali ita da kawayenta. Dakinsa ya shiga yayi wanka da alola sannan ya wuce masallaci tare da Faruq, ko kafin su dawo Mr Brandy ya gama mishi abincin, ci yayi kafin ya wuce dakinsa sannan ya janyo pillow, ya jefa a kasa ya kwanta cikin sanyin jiki. Tashi yayi zaune da ya tuna bai jima da cin abinci ba ya kwanta. *** Pastor Mathew Yana zaune tare da Alhaji Nafi'u da Malam Imran Bin Daddar. "Wato Pastor Mathew anyi kuskure." D'ago kai yayi ya kalli Malam Imran Bin Daddar. "Malam ba kuskuren ba ne abin dubawa, yadda zamu gyara alakarmu ne, yarinyar Joy ita ɗaya iyayenta suka haifa yanzu ya zamu yi da su?" "Pastor Mathew ka manta waye ni? Shi yasa na tawo maka da Imran don nasan shima abokin cin mushenka ne. Kada ka manta dukkanmu muna karkashin abu daya ne, idan ka so zaka iya hada karamin rigima. An kashe Joy saboda ta yi leken asiri ta san abinda bai dace kowa ya sani ba me zai hana a haifar da wata yar karamar hatsaniya a dan yi asarar dukiya da rayuka yadda zamu gyara alakarmu. Mu gwara kan addinai guda , idan ka amince ga wannan idan baka amince ba zamu samu iyayen Yarinyar baka san me zamu gaya musu ba " numfashi ya sauke tare sa jan jakar ya bude sabin takardan dollars ne cikin jakar. "A kashe kamar rayukan mutane ashirin a kona kananun shaguna talatin mu kuma anan zamu cusa musu kiyayyar juna. Matuƙar Ubangida yana raye ba zamu bashi kunya ba." Dariya suka saka tare da mikewa suna faɗin. "Ga abu a fili, ka tsaya zaka yi gardama bayan nasan matuƙar da wannan tow ba mamaki kome zai zama me sauki ne a wurinmu." Inji Imran Bin Daddar. Sun isa gidansu Joy Moses, abin tausayi Uwarta sai tashi take tana faduwa an kashe mata yarinya. Sun yi musu ta'aziyar rashinta, sannan suka bada hakuri da abinda ya faru. Alhaji Nafi'u ya ce . "Ni Nafi'u Shaiba nayi alƙawarin biyawa muku zuwa Jerusalem, domin aikin Ibada. Sannan zamu yi magana da gwamnatin jahar nan mai adalci akan ayi adalci akan duk wanda suke da hannu akan mutuwar yarinyar nan, ina me baku hakuri ." Yadda iyayen suke kuka yasa shima share kwalla yana girgiza kai kamar da gaske abinda ya faru kenan. Bayan sun basu abinda suka zo da shi, sannan suka fito. Pastor Mathew ya mikawa Alhaji Nafi'u hannu. "Ka tabbatar yau an tsara kome ni kuma zan yi nawa aikin!" Ya fada yana kallon Imran Bin Daddar. "In sha Allah, nima zamu haɗu da mutanena mu bada goyan bayan da ya dace." Daga haka suka bar unguwar Morocco anan galibin christocin suke da zama da suka bar cikin hausawa suka dawo wannan unguwar sannan akwai daidaikun muslmai a cikin unguwar. * 7:23pm Saka links din rigarsa yake, Faruq ya tashi motar yana jiransui. Wata mota ta shigo da ita cikin gidan, fitowa tayi daga motar tana murmushi. "Na gode sosai, in sha Allah ku yi arrange din kome kafin na zo!" Ta fada tana d'agawa mai motar hannu. Bayan ya fita ta juya idanu hudu suka yi da Prince dinta. Gabanta ne ya fadi saboda irin kallon da yake bin ta da shi. "Prince!" Zuwa yayi ya shiga motar Faruq ta tashi motar. Bai ce mata cikanki ba koda ya dawo ma bai kulata ba, haka tayi ta niman hanyar da zai kulata. Wurin karfe goma na dare ta shiga dakinsa. Yana aiki a laptop. "Aslm Prince!" Bai amsa mata ba. Zuwa tayi gabanshi ta zube akan gwiwarta. "Sorry Babe ba zan kara ba!" Nan ma shiru yayi mata don bata ji tun kafin su iso Najeriya yake gaya mata gidansu ba irin kowani gida bane, baya son ta dauko mishi magana. Amma da yake bata jin magana. Haka ta gama magiyarta bai ce mata cikanki ba. Karshe ta fita ko kallon inda take bai yi ba. File din nan da har yau ya kasa budewa ita ce, yayi kumdunbalar budewa tare da rintsa idanunsa, yana tsoron me zai gani 1990 *BLACK CAT* CULT. Abinda idanunsa ya fara gani kenan a pagen din farko, da sauri ya rufe files din gabanshi yana faduwa, da sauri da sauri sakamakon wani abu da ya shiga kanshi ya mishi Flashing din wani abu da ya tab'a faruwa a wani wurin.... Top_notch season 4 ROYAL POLITICS is not free, pay N500 to get a complete access to the book. *Marubutan TopNotch Writers sun sake zuwa muku da sabon labarai masu ƙayatarwa a tafiyarsu ta Season Four:* *MAI_DAMBU kuwa ta faso muku ne da labarin da ya haɗa da Sarauta, Siyasa da kuma Soyayya, duka a littafin ROYAL POLITICS: An yanka ta tashi.* *AZIZAT kuma ta tattaro muku rikitacciyar soyayya ne da ya hawo jirgin JayKay ya dira a Kitchen ɗin Ziyada. CHEF ZEEY: Love in the Kitchen* *Account Details:* *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* *POSTING* *Ɗaya: 500* *Biyu: 1000* *Uku: 1500* *DOCUMENT (da zaran an gama posting zai koma)* *Ɗaya: 1k* *Biyu: 2k* *Uku: 3k* domin tura shaidar biya ko Ƙarin bayani, ku tuntuɓi: *08130269641* Ko *08137311900* Ko kuma *09063467258* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: ROYAL POLITICS 🔥 _An yanka ta tashi_ Ramlat A Manga Mai_Dambu TOP-NOTCH SEASON 4 Sadaukarwa ga Auntyna RUKAYYA GOMBE 🥰 🤩 😍 _Na gode sosai da addu'o'inku Allah ya bada lada, idan ta mu tazo Allah yasa mu cika da imani. Allah ya kyautata tamu bayansu Na gode sosai_ 05 #Coincidence "Kai Jigal ku tattara mana kayanmu." ya fada yana kallon Mutumin da yake rike da bindiga. Fadawa ne rike da sanduna, abin ya basu mamaki sai yan taurin cikin fada suma suka fito da bindigar toka, suka zagaye su. Ni dai yau na ga lukutar masifa, domin kuwa abin da yake shirin faruwa. Ina ga kamar rayuwata ce a garari. "Ka sake yarinyar nan ka wuce mu tafi kaga mun kama Yaranka." "Ba zan kyaleta ba, sai dai na kyale gawarta." Motsi nayi naji ya daka min tsawa. "Tsaya min ko na yanke makogaronki." Haka yasa na tsaya kamar ba na raye. D'ago kai mutumin da suke tare da mai bindigar fuskarshi sanye da face mask yayi ya ce mishi. "Tow ka kashe ta bar nan!" Ya fada yana me juyawa abinsa tare da mai bindigar. Wani irin tashin hankali na shiga na ce musu. "Yanzu haka zaku bar ni? Haka zaka kyale ni? Me yasa ? Me yasa rayuwar dan Adam bai daraja ne? Meye amfanin bindigar hannunku. Kashe ni zai yi fa, don Allah ku taimake ni, ku taimaka min kada ya kashe..!" Ni dai ban san me ya faru ba, sai dai na ji wani abu me karfin gaske ya wuce da karfi tare da wani irin huci me zafi , ihun da yayi haɗe da faduwa yasani jin kome ya tsaya min domin nima suma nayi. Faduwar da yayi wnada yayi daidai da zuwan yan sanda yasa aka kwashe su daga shi har Yaransa zuwa state Headquarters na Yan sanda, ni kuma asibitin da yake kusa da Fada aka kai ni, shi kuma wanda suka sara aka wuce da shi babban asibiti da sanda. ------ Bayan an kawo ni asibiti karin ruwa suka min sannan Yeemar ta kira shugaban gidan Radio ta gaya mishi. Tana wayar wata Nurse ta zo, katse kiran tayi ta kalle ta. "Ki zo ana kiranki!" "Tow!" Daga haka ta bi bayan Nurse din, zuwa wurin kiran ganin ba likita ba ne ta kalle shi. "Kace Yeemar Omar ko?" Eh ta fada tana murmushi don ta gane shi, shine wanda ya fara harbin farko. Sai dai wani abu ne ya zo kanta. "Sir amma harbin da aka yi ba kai ne ka yi ba ko?" "Eh mai gida ne yayi, shine na zo a madadinsa na baku hakuri." "Ba kome ai ceton rayuwarta yayi." "Eh tow!" Ya fada yana kallonta. "Ina take?" "Tana cikin dakin!" Shiru yayi kafin ya sosa kanshi yana murmushi. "Ki gaishe ta!" Wayarshi ce tayi ƙara ya ciro a aljuhun gaban rigarshi, Sir ya gani da sauri ya juya yana d'aga mata hannu. Sake baki tayi tana kallon yadda yake gudu, can ta tab'e baki ta shiga cikin dakin. "Ja'ira." Ta fada tana make ta. *** Headquarters of police Minti goma da kawo su, sai ga Kwamishinan yan sanda, hankalinsa a matuƙar tashe. "Wani dan iskan ne ya kamo su?" Shiru sauran officer din suka yi, yayi fada kamar zai dake su. Shigowar inspector Mu'azzam Adnan ya shigo office din, "Waye ya kamo Yaran nan?" "Sir ni ne?" Juyawa yayi ya kalle shi kafin ya ce mishi. "Waye ya baka izinin kama su?" "Sir daga kofar fada aka bada izinin kama su." Ya fada a hankali, "Wani dan iskan ne zai baka iznin kama su?" "Ni ne!" Ya furta daga bakin kofar shiga office din, inji Salmanu Faris da ya shiga office din, Faruq yana take mishi baya duk da haka babu wanda zai ce ya ga fuskar shi domin cikin face mask yake amma da alamu CP yasan kowaye shi. Kwarjinin da cika idanu da yayiwa CP yasa lokaci guda ya cire hularsa. "Mai martaba kai ne da kanka? Ai da ka gaya min da nayi maganin abu, ba sai ka zo ba. Yaran nan sun cancanci a kama su sannan zamu mika su ga kotu ta hukuntasu." Juya kai yayi kafin ya ce mishi. "Shi kenan idanuna yana kansu!" Daga haka ya juya suka bar office din. Mikewa Goga yayi ya ce mishi. "CP kasan dole na bar office din nan domin mutumin Jagaba na tab'a idan na kara awa daya a wurin nan tabbas Uwata sai dai ta haifi wani. Don haka ka bude ni da Yarana mu tafi! Sannan ka ga jinin da nake zubarwa." Hararansa yayi yana me barin wurin. Bayan kamar minti goma, sai ga daya daga cikin jami'an gwamnati wanda kowa yasan shi shahararren dan bangan siyasa ne. "Bana kashe rigimarka da jagaba ba? Me yasa zaka dauki doka a hannu?" "Zuciyata ce ta kasa samun nutsuwa shi yasa na farmake shi!" Wucewa office din CP yayi, bayan kamar minti goma suka fito aka bude shi, da Yaransa suka bar Headquarters din. ---Karfe hudu na yamma na farka gidan muka wuce da Yeemar MD sai kiranmu yake yana son jin meke faruwa,tunda na amsa na ce mishi don Allah kada ya kara kira lafiya nake. Da muka isa gidan ma ba kwanciya nayi, Maluma take tambayar me ya faru Yeemar ta ce mata. "Jiri ne ya kwashe ta muna aiki!" "Hmm bata ji wasa take da cikinta ba dole ta fadi ba!" Ta wuce daga haka murmushi nayiwa Yeemar na ce mata. "Na gode sosai!" "Nima haka xan tafi office nayi report." A hankali na ce mata. "Na gode sosai!" Bayan tafiyarta Abba ya dawo ya kalle ni, yadda nake tsakuran abincin ya ce mim. "Yau me ya faru?" "Fadar Daba ce ta ritsa da mu!" "Me kika je yi?" D'ago kai nayi nace mishi. "Mun je aiki." "Ikhlas a kodayaushe ina son ki gane bana son shigarki rigimar da babu ruwanki." "Abba baka yarda ba ne?" "Na yarda dake mana." Daga haka ya mike tana faɗin. "Nuraim ya je dauko Hajja!" "Alhamdulillahi Drama Queen ta dawo." Na faɗa ina dariya. *** Unguwar ganuwa Unguwa ce ta talakawa da duk yadda za a kwatanta maka tow da gaske sai ka nutsu zaka fahimci yadda unguwar yake, saboda yadda unguwar yake kamar irin zamanin da can, har gara zamanin da akwai cigaba amma wannan unguwa babu wani abin more rayuwa, domin tsohuwar unguwa ce a ta haura shekaru dari, asalin gine-ginen da suke cikin unguwar ta irin ta jar kasa ce, wanda ka gani yayi ginin zamani Yaranshi ko shine yayi kokarin fitar da kanshi daga old model. Gidan Malam Adamu, gida ne babba wanda me dauke da mata uku da Yara sama da goma sha daya. Maza da yan mata, galibinsu kanana ne kuma gidan ba karamin fitina ake ba domin kuwa kishi ake a gidan har da na hauka. Dan Uwar gidan mai suna Kamal ne.ya fito matashi ne da bai wuce dan shekaru goma sha Bakwai. Yadda ya fito daga dakin kwanansu mika yayi yana zare idanu kamar wanda aka mishi karya. "Yanzu Kamalu baka yi sallah safe ba don Allah?" Inji Rakiya matar Babansa ta uku. Ita ce mai dama-dama, domin ita har islamiyya Malama tabawa tana zuwa, Yaranta kuwa suna da sauki rashin jin magana. Cikin rashin mutunci irin na wanda aka daurewa kugu ya kalleta ya ce mata. "Maman Mujahid babu ruwanki da ni, munafuka kawai." Ya fada yana nufar kofar dakin Uwarsa. D'aga labulen dakin yayi ya hango uwarsa tana sharar barci ya ce mata. "Iyah!" Firgit ta farka tana faɗin. "Dan nan Lafiya?" "Iya ki shiga tsakanina da kishiyarki don wallahi sai na burmeta." Ya fada yana sauke labulen da sauri ta sauka a kan gado me rumfatar ta fito waje. "Wai Rakiya ina ruwanki da Dan nan ne? Yaron nan." "Malama dakata min ba fa wani abu na mishi ba, fisabiilillahi taya za ace sai yanzu karfe bakwai zai tashi yayi sallah asuba? Laifi ne don na mishi magana Alh ya baki hakuri." Ya cigaba da haɗa wutar abin karyawan da take don ita ce da Malam Adamu, yana kwance yana jinsu amma bai da wani katabus musamman da ya kasance jiya da yau duk Rakiyar ce take musu abincin dare da na safen yau, Malam Adamu dan kamusho ne, a tasha yake aikin lodi sannan ya samu na cefane, tow da sauki ma idan da cefanen yake idan ya samu kuɗin wurin mai shayi da indomie yake zuwa a soya mishi kwai hudu, da gefen mai shayi akwai me tukuban tsira da tukunya a zuba a cikin kwan shayi kuwa madara rabin gwangwani ake zuba mishi, sai cadbury sachet biyu shayin tayi kauri har tana danko danko, su kuma gidan ya haɗa su da dubu daya, da wata muguwar masara da kwari suka cinyeta, ita zaa jika a wanke sannan a baza ta sha iska, kafin a kaita injin a nikota ta datsa. Azo a ba zata tayi ta shan iska, na dare kenan na rana kuwa Gero mata zata sayo rabin mudu da tsamin kanti sai ashfati, a kawo yan matan gidan su surfa su wanke sannan a kaita nika daga ita sai yar citta mai ra'ayi a cikin s u kenan, wata kan ma haka zaa nikota a kawo a taceta da rariyar tankade, sai a damata a zubawa kowa a kwanon sha a mikawa Uwarsa ya je can su ta fama. Kwana biyu kasuwar ta ja baya saboda karin kudin mai da aka yi matafiya ma sun dan jinkirta tafiye-tafiye da suke. Haka yasa ko ya fita baya wani samun sai dai dan wanda zai kashe. Kullum haka yake koda ya samu baya iya kashe dukka domin matan shi yan bala'i ne, Rakiya ce bata da matsala domin tana sana'a awara da taliya, da yamma ake cika gidan ana sayan awara da taliya. Kasancewar Uwargidansa Iyar Kamal daga kauyensu ya auro ta, wacce suke kira Kande, sai Barirah wacce itama dai yar unguwar ce ya aure ta. Itama Rakiya yar gari ce amma ba a unguwar take ba, daga wani unguwa ya auro ta. Amma yar talla ce a tasha suka hadu, Rakiya tana da zafin nima domin ta taso gidan nima ne Uwarta har kwanan gobe tana sayar da abinci a gidanta da masu tayata aiki. Shi yasa Rakiya itama bata yarda ta zauna haka domin tana shiga gidan ta fara bude haihuwa da Yan mata. Barirah kuwa bata shiga harkan kowa dilaliya ce, ta dauko kayan jagwal a biyo ta a kamata, ita dai Kande ce bata sana'a sai zaman banza da kishin ita ce mai Yara. Yaran Kande biyar yayinda Barirah take da Yara hudu, Rakiya kuwa Yaran biyu ne da ita ga karamin cikin na uku. Daga Barirah har Kande burinsu kowacce ta samu cikin nan domin su haihu kada Rakiyah ta rigasu haihuwa. Kamal shine babba Yaron Kande, kasancewar Unguwar yana hade da yara marasa jin magana shima ya shiga cikinsu ya saje, Yaran basu zuwa makarantar boko da na islamiyya, Yara ne kanana amma fitinarsu tafi ta manya, domin kuwa sune sace-sace dabbobin mutane, shiga gidan mutane dauke musu tukwane ko fasa gidan sabuwar amarya a kwashe mata kayan aurenta. Sai shaye-shaye da fadar dabba. Babban burin Kamal ya shiga tawagar Jagaba, amma duk lokacin da yayi yunkurin shiga sai Jagaba ya kore shi. Ko daren jiya sai da ya je amma Jagaba ya mishi koran kare. Yanzu ma yana farkawa ya wuce unguwar tabkin A, duk da nisan unguwar bai hana shi tafiya ba. Yana zuwa ya samu ana sallah jana'izar Smolli. Jagaba yana can gefe sai busar wiwi yake yana yi yana kallon inda gawar take ana idar da sallah aka ɗauki gawar. Hango Kamal yayi ya kira shi da hannu, zuwa yayi ya ɗan durkusa. "Ina abokanka?" "Suna gida!" Shiru yayi kafin ya ce mishi. "Ga wannan ka dauko su zamu yanzu!" "An gama shugaba" ya bi bayan masu tafiya kai gawa. Bayan an binne shi ya tafi ya dauko abokanshi. Zuba musu Idanu yayi kafin ya ce musu. "Wannan kudin naku ne, da na iyayenku, aiki zaku min sannan zan san yadda zan fito da ku. Ku zaku yi kai kuma ga wannan wukar ka farke min cikin Jigal na hannun damar Goga zaka iya ko ba zaka iya ba?" "Shugabana na zata zaka ce na yanko maka makogaronshi ne?amma haka ma cauuu ce." Dariya yayi idanunshi jajjur ya ce. "Idan ka iya min wannan aikin ni da kaina zan saya maka abubuwa." "Shugaba idan kuma wuyar goga na yanke fa?" Zare idanu Jagaba yayi ya ce mishi. "Hauka ka fara? Goga ko ni karon battarmu bata kyau don lizami tafi ƙarfin bakin kaza ka gane. Ku zamu tafi kai kuma ka san yadda zaka yi ka nimo inda Jigal yake domin shine kawai zan tab'a Goga yayi kuka." "An gama" Kamal ya faɗa, amma shi a burinsa ya datse wuyar Goga. Daga nan Office din Yan sanda ya saka Yaran nan, suka mika kansu a matsayin sune suka kashe Joy Moses, don haka aka fara bincikensu. ** Pastor Mathew A yau Laraba service din yamma da aka yi, ya yi kira da duk wani dan kungiyar da suke zaune a gabanshi. "Kuna tsammanin wannan abin zai wuce ne? Tow ba zai wuce ba kome zasu biya mu, lokaci yayi da zamu dauki fansa don haka ranar Friday zamu dauki mataki garuruwan da suke wajen gari na muslmai zamu far musu ranar juma'a yadda suka zubar da jinin yar uwarmu ba zai tafi a banza ba,.muma Zanzabira garinmu ce bata muslmai kaɗai ba." Haka suka yi ta shirya yadda zasu farmaki muslmai. *** Knock din kofar dakin karatun yayi sau biyu, gyara murya Salmanu Faris yayi. "Assalamualaikum!" "Waalaikumunsalam!" Ya amsa hankalinsa yana kan laptop dinsa. "Sir Yaran nan an sake su." Shiru Faruq yayi. Yana cigaba da aikinsa domin yaji ba wai ban ji ba. "Tun jiya aka sake su!" Ya fada yana me d'ago kai ya kalli Faruq. Gyara tsayuwa Faruq yayi sannan ya labarta mishi labarin da ya samu. Murmushi Salmanu Faris yayi ya ce mishi. "Allah ya kyauta." Tunda aka sake wadancan Yaran babu abinda zai iya yi domin kuwa akwai masu kaunar aikata miyagun laifi a cikin garin. *** Alhaji Nafi'u Shaibah Gidan shakatawa ce babba, duk ba kowa ya san da gidan ba, amma kuma Alhaji yana yana zaune yana wani aiki mace ce a gefenshi. Wisky ce riƙe a hannunsa yana jifanta da wani irin kallo da yake bayyana asalin abin da zuciyarsa ke rufewa, yanayinta ya yi masa, sai ya ji ya ƙara ƙaunar yin mu'amala da matan aure domin sun fi test da waye, da iya soyayya, mu'amalar aure, a kan ta ya ji cewa zai samu cikar duka muradansa. "Kin sani? Ko taɓa ganina? Ko jin labarina? Ko ganin poster ɗina in anywhere?" "This is the first time dana sanka, Yallaɓai?" Ya dubi laɓɓanta, ba ta yi kala da matan aure ba, ko talaka take aure? Irin matsiyatan talakawan nan? "Yaranki nawa?" Rausya kai tayi cikin wani irin yauki da yanga me fisgar hankali ta ce mishi. "Biyu!" Mikewa yayi ya dauko wani jan kyale ya shimfid'a a gadon, murmushi yayi mata sannan ya ce mata. "Ina da ka'ida, kwanciya da mace ta baya da gaba, kowanne da furashinsa." Gabanta ne ya fadi ta tsaya tana kallonshi kafin ta ce mishi. "Gaban nawa ne?" Murmushi yayi cikin jin dadi da kwaikwayon muryanta. "Gaba dubu dari biyar ne,.baya kuma 1M nake ba yarwa duk awa daya!" Gyada kai tayi tana faɗin.."amma babu wani abun da zai samu bayanan ko!" Da dan tsoro a tambayarta. Murmushi yayi yana faɗin. "An cigaba ba zan yi haka kawai ba, yan matana" ya ja wani drower baby lotion da Baby cream da baby oil ya ciro, durkusawa yayi a gabanta yana mai kai hannunsa kan kirjinta da suke dan cike. "Kina goyo kenan?" Gyada kai tayi tana faɗin. "Eh shi yasa nake son na koma da wuri." A hankali yake shafawa yana faɗin.."idan kika yi hakuri zaki tafi! Ina son mace Mai goyo dama!" Ya fada yana kai bakinshi kan abincin Yaronta, abinda take son ace mijinta yana mata kenan amma ya kasa sai dai ya ce ta kwanta ya hau ya sauka. Shima minti biyar baya yi ya sauka ya gama. "Yaushe rabonki da Mijinki?" Wannan tambayar ya dawo da ita daga duniyar da ta shiga. "Wata biyar!" Ta bashi amsa, cire bakinshi yayi yana kallon yadda take nishi.."ban gane ba?" "Eh driven Babban mota ne, tun kafin na haihu ya tafi bai dawo ba." Dariya yayi ya ce mata. "Amma kuma kike hakuri?" Shiru tayi domin dan dattijon nan ya kure mata lissafi. Domin da bayanta ya fara bayan shafa mata mayukan da ya fito da shi har da wani me danko, awa biyu ya dauka yana abu daya domin bai tab'a haduwa da wacce takashinta yake matse kamar ta ba, wani irin dad'i da nishi yake, bakidaya ji yake kamar ya kashe mata aure ya ajiye ta yata mu'amala da ita ta wurin, abinda ya tsaya mishi a rai idan.har takashinta yana haka ina kuma asalin wurin daɗin? Don haka bai kyaketa ba har sai da ta zube a kasa tana haki da kuka ta ce mishi. "Don Allah ka bar ni haka na gaji," kafin ya kyaleta, yana ciro abinsa ya zuba akan jan kyalen da ya ruwa sosai ya zuba sannan ya dauki wani audiga ya cusa duburanta. "Zauna!" Zama tayi ya koma gefe ya kira likitanshi. Can ya zo ya mata allurai sannan ya barsu. Waya yake wanda alama ranshi ya b'aci. Shiru yayi kafin ya ce mishi. "Idan haduwar farko ce za a iya kiranshi kuskure ne, na biyu kuwa zan kira shi da Coincidence domin babu wanda ya cancanci wannan abin sama da ni kamar yadda Junaid yayi sanadin kunsa min bakin ciki sai na tabbtar yarinyar shi ta sanadin mutuwarshi, kada ka manta kanwata yake aura. Sai na cusa mishi bakin ciki shi kuma Salmanu Faris zan bashi kyautar da ba zai manta ba...... Top_notch season 4 ROYAL POLITICS is not free, pay N500 to get a complete access to the book. *Marubutan TopNotch Writers sun sake zuwa muku da sabon labarai masu ƙayatarwa a tafiyarsu ta Season Four:* *MAI_DAMBU kuwa ta faso muku ne da labarin da ya haɗa da Sarauta, Siyasa da kuma Soyayya, duka a littafin ROYAL POLITICS: An yanka ta tashi.* *AZIZAT kuma ta tattaro muku rikitacciyar soyayya ne da ya hawo jirgin JayKay ya dira a Kitchen ɗin Ziyada. CHEF ZEEY: Love in the Kitchen* *Account Details:* *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* *POSTING* *Ɗaya: 500* *Biyu: 1000* *Uku: 1500* *DOCUMENT (da zaran an gama posting zai koma)* *Ɗaya: 1k* *Biyu: 2k* *Uku: 3k* domin tura shaidar biya ko Ƙarin bayani, ku tuntuɓi: *08130269641* Ko *08137311900* Ko kuma *09063467258* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: ROYAL POLITICS 🔥 _An yanka ta tashi_ Ramlat A Manga Mai_Dambu TOP-NOTCH SEASON 4 Sadaukarwa ga Auntyna RUKAYYA GOMBE 🥰 🤩 😍 06 #Pregnancy Rintsa idanunsa yayi ya bude da karfi, yana huci idan ya kyale Malam Junaid ya zalinci kansa da kansa, kallon yarinyar yayi ya ce mata. "Zaki iya tafiya!" A daddafe ta shiga banɗaki cikin ruwan zafi ta shiga tana haki. Sai da ta gasa takashinta sannan ta fito ya bata wasu magunguna, kafin ya bude wata jakar kudi ya mika mata shi jakar bakiɗaya a dan razane ta ja baya tana faɗin. "Alhaji kana son a kama ni ne?" Dariya yayi domin yadda tayi maganar ya bashi dariya don ta fitar da yarintarta ya ce mata. "Ba ni account dinki na banki, sannan sunanki." "Amnah suna na!" Ta fada tana me karanto mishi number wayarta. Janyota yayi jikinshi yana shinshina wuyarta ya ce mata. "Ganinmu a haka ya kara tayar min da hankali, ki bari muyi sau daya." Cikinta ne ya dauri ruwa ta ce mishi. "Amma ba ta baya ba ko?" Girgiza kai yayi ya ce mata. "Rijiyarki zan shiga na dibo ruwan dad'i!" Ajiyar zuciya ta sauke, daga nan suka sake fadawa sabon masha'arsu wanda yafi na da, bata taɓa sanin cewa akwai maza masu shekaru da jarumta ba sai Alhaji Nafi'u, wanda aka hada ta da shi ta sanadin kawarta Nusaiba ta shigo da ita wannan duniyar me cike da jin dad'i. Alhaji Nafi'u ya saba niman mata musamman matan aure, wanda yasan kome na rayuwarsu a boye yake. Zai matuƙar wahala matar aure ta tona maka asiri, amma budurwa ko a wurin kawayenta kowa zai sani, sannan wannan harkan su kansu matan auren ƙungiya suke da shi wanda suke gudanar da kome, kafin a kawo mishi ita hatta tests na cututtukan zamani sai da aka mata shima kuma an san nashi lafiyar. A wannan kungiyar duk matar da tace zata fita tow kuwa hukuncinta daidai yake da mutuwa, shi yasa basu fita har gara idan asirinka ya tuno zaka iya barin gari ka gudu amma inda ka je ba zaka zauna a banza ba. Zaka cigaba da yiwa kungiya hidima da aiki domin ta haka ne za a tabbatar da kai din na musamman ne. A da can an san karuwai yan mata ne da suka bar gida gaban iyayensu, ko sanadin auren dole ko sanadin abin kunyar da suka yi, amma yau an wayi gari matar aure a dakin Mijinta ne take bin maza tana rayuwar da take so ana zuba mata kudi ta zama jaka, kuma ana gani an san abinda ake yi babu kyau amma an mai da shi normal kowa ma zai iya aikatawa, ba tare da an tuhume shi ba. Yadda Alhaji Nafi'u yake gurnani akanta yana surutai ya kara saka mata jin dad'i, domin ita bata san wannan abin ba, wai namiji yana tarayya da kai yana sumbatu ita mijinta gyara kawai yake ce mata ya shiga yayi yadda yake so, yana gamawa zai sauka koda ace ita bata gamsu ba , amma yau gashi ana gaya mata tafi kowace mace dad'in mu'amala. Sai da ya jikata sosai sannan ya janye jikinshi ya zube a gefe yana numfashi. A tare suka yi wanka tana fitowa ta rikice domin taji nononta har wani zogi yake Babynta yana kuka, da sauri sauri ta saka kaya ya mika mata jakar ya ce mata. "Na tura miki ta account ɗinki, sauran kuma ki yi amfani da shi. Naji dadinki Amirah zan so na kara miki wasu kyautar amma dole ki san yadda zaki na takunki." "In sha Allah Alhaji!" *** Salmanu Faris Mai da file din yayi gefe, sannan ya cigaba da aikinsa. "Baby ba kace kome ba?" Ta kuma tambayarshi, a da can baya lokacin da suke kasar waje be tab'a yunkurin hanata yin yadda take so ba, amma tunda suka dawo wannan shegen zuri'arsa kullum sai ya saka mata idanu, kai hatta motsi bata isa tayi me kyau ba, sai ya ce forsake of the family. "Babe!" Ta kuma kiran sunanshi a hankali, tana shafa kunnensa. D'ago fararen idanunsa yayi ya zuba a kirjinta. A hankali ya kai kanshi yana mirginawa gyara zama yayi a dest ɗin.."Baby!" "Ban amince ba!" Kamar diran aradu haka ta ji sautin muryanshi. Da wani irin sauri ta janye shi daga jikinta. "Prince me kace?" Jan kujeransa yayi baya yana kallonta kafin yayi mata wani irin kallo me cike da tuhuma. "Me yasa?" Ta kuma tambayarshi. "Ban gamsu da agender din kungiyar ba ne!" Daga haka ya mike zai bar wurin. Ta sha gabanshi cikin huci, "Me yasa kake min abinda baka min da? Me yasa yanzu ban isa na kawo bukatata gare ka ba? Ka kasan asarar da zan yi?" A matuƙar gajiye ya ce janyo ta jikinshi tare da rungume ta. "Ban san asarar da zaki yi ba!" "Tow ka bar ni nayi yadda nake so, na gaji da fitinar nan kullum cikin gasa min gyad'a a hannu wannan project din yau kwana biyu kenan da na kawo maka amma baka ce kome ba." Shiru yayi kafin ya nufi wurin kujera ya ajiye ta a kai. Karamin firji din da yake dakin ya bude ya ciro ruwa ya bata. Ture ruwan tayi tana faɗin. "Bana bukatarshi." Murmushi yayi ya ce mata. "Idan har zaki amince, ki hakura da project din domin babu alkhairi a cikinsa, akwai project din da nake nima miki, saura kaɗan a cimma nasara zaki samu kuɗin da." "Ni zaka gayawa zan samu kuɗi? Ni zaka gayawa yadda zan saita rayuwata? Kada ka manta da rayuwata ka same ni, don haka abinda na saka kaina shi zan yi ko kayi approved ko kada ka yi na rigada na saka a raina zan yi kome domin kaina." Daga haka ta mike tana me ƙoƙarin barin dakin, kallonta yake ya ma rasa me zai ce mata, maganar gaskiya bata jin maganarshi. "Na fito daga cikin bloodlines na Royal family ne, don haka ba zaki yi ba." Ya fada mata a hankali, juyawa tayi murmushi kafin ta juya ta fita. The next. Ya shirya cikin ya nufi asibiti, yana shiga office ya dauko face mask ya saka sannan ya nufi ward na mahaukata mata, bin gadonsu yake yana duba files dinsu, yana tambayar Nurses din da suke gaya mishi cigaban da aka samu, gaban gadon wata mata suka zo, tana barci ne sakamakon alluran da suka mata. Duk da an daure ta amma idan da zata farka sai su ga sarkan da suka daureta da shi a warware su bakiɗaya don haka sai sun sake mata allura. "Wannan yaushe?" "Yau kwana biyu kenan Dr Bashir ya amshi case dinta, ana tunanin za a mai da ta gida ma don case din ba ta asibiti ba ce." "Yarima Salmanu Faris Attahiru Shehu Yayari." Kallon matar yayi ya ce mata. "Na'am!" "Akwai yarinyar da aka haifa da jinin nasara da sa'a, wacce ita ce mafarin raba kan amana huɗu, ka nimo yarinyar ka mallaketa, koda wasa ba zaka tab'a faduwa ba,.akwai yan baiwa da yawa da suke kasancewa haka, kayi sauri kada ka rasa wannan damar. Wancan tana can tana faffutkar fadawa wata rayuwa. A hankali zaka fahimta domin an juya kome! Daga sama zuwa kasa." A hankali ta koma ta barcinta, murmushi yayi yana me rubutu. "Dr Faris, dama kai ne Royal Prince din da yake aiki a cikin asibiti?" Hannu ya kai bakinshi. "Shiii!" Daga haka suka kama dariya, "but why doctor, babu amfanin." "I want to live like some ordinary people. Don haka ayi shiru a bar maganar anan!" Sai da suka gama ganin marasa lafiya mata, kafin suka koma wurin sauran marasa lafiya maza yan iska na asibitin mahaukata. Musamman wadanda suka samu matsala ta hanyar shan kwayoyi. "Likita yau ma kazo? Jiya da na ce mata zan baka miliyoyin Naira ina baka dawo ba, ni zan baka gangaliyo trillion tare da zillion na naira." Kallon Nurse din yayi ya ce musu. "Kuje zan zo yanzu!" Sannan ya nufi kan mutumin kama kunnensa yayi ya murd'a. "Gaya min waye ke sayar muku da kayan maye?" Yadda ya murd'a kunnen sai da mutumin ya sake fitsari. "Khalifa da Ahmad Rilwani Yayari." Murmushi yayi sannan ya ce mishi. "Good Boy!" Ya fita daga ward din, kiran wayarshi aka yi. "Sir everyone is ready, muna jiran ranar ne!" D'ago kai yayi yana kallon hasken rana, "done!" Yana kashe wayar ya mai da cikin rigarshi. Office dinshi ya nufa a babban parlourn ya hadu da sauran likitocin. "Golden spoon!" Inji wani likita. Kwashewa da dariya suka yi. "Kai dai Dr Mikel kana da matsala." "Eh mana mu anan shekaru goma sha biyar muka dauka muna hada degree da master, Golden spoon kuwa shekaru goma zai dauka ya haɗa master da Phd, kaga kuwa skill is rather than degree." Wucewa yayi office dinsa bai ce musu kome ba, "ka lura kuwa ance a fadar sarki yake zaune maybe irin Yaran dangin nan ne!" Nurse Amina da Nurse Nana kallon juna suka yi, Nurse Nana ta ce musu. "Hmmm kuna abu a jahilce!" Rike mata hannu hannu Nurse Amina tayi mata tana girgiza mata mata kai. "Kada ki ce kome." Basu kara magana ba, kiranshi aka yi ana nimanshi. Can kamar minti goma sai ga Dr Bashir, office din ya nufa ya kalle shi. "Dr ka yi hakuri, kiran gaggawa ce." "Haba Yallabai, akwai abinda zaka nima na gaza maka, yau ina tsaye ne a matsayin likita ta sanadin Mahaifinka, don Allah ka je ni zan kula da su." Mikewa yayi zai magana Faruq ya turo kofar. "Mutumin ashe kana nan?" Dr Bashir ya mikawa Faruq hannu. "Ina nan aiki ne baya kawo ni nan!" Inji Faruq yana mika mishi hannu, bayan sun gaisa ya dauki jakar Prince ya fito sai da Salmanu Faris ya fito shima rufa mishi baya tare da Dr Bashir, sai godiya yake yi yana jin dad'i. Har Addu'a yake Salmanu Faris ya kira shi ya rike mishi aikinsa wannan ai babban abin farin ciki ne, sannan idan wata yayi wani irin mahaukatan kudi ake zura mishi, tunda Salman ya fara aiki a asibitin har yau bai san.iya adadin kudin da ake bashi domin yayi wani abu da za a ga laifin Salmanu din ba, amma ya kasa domin shi mutum ne mai amana, bayan ya dawo daga raka su Dr Mikel ya ce mishi. "Loyalty dog!" "Duk abinda ka gadama kace, amma ka sani wannan asibitin mallakarshi ce." Mikewa Dr Mikel yayi "what!" "Yes aikin da kake yi a karkashinsa kake yi, wanda ka gani rike da jakanshi shine mataimakinsa idan ya saka jan biro akanka tow takare maka, albashin da ake bamu asibitin gwamnati bai kai allowens din da muke samu anan ba, ka sani kowani mutum yana da abin da yake so ko yake ki, shi ƙwaƙwalwar mutane ita ce abinda yake so idan har ka sake ya juya gare ka tow ba makawa zaka sha mamaki." *** Cikin gida Kai tsaye bangaren Mai Babbar daki ya nufa, anan ya samu Hajiya Kilishi wato Hajiya Balkisu wacce take bin Mai Babbar daki,da Hajiya Turaki, wato Hajiya Hadiza wacce take bin Hajiya Kilishi. Sai iyayen Nady sai Nady da take zaune. Sai Alhaji Rilwanu Abubakar Yayari da Baba waziri Alhaji Mamman Abba yayari sarki mai rikon kwarya, sai Alhaji Kabiru Hamud Yayari. Zama yayi a ƙasa kanshi a sunkuye, a rayuwar zamansu ba a tab'a mishi abinda Nadiya tai ba. Da addu'o'i aka bude taron. Kafin Mahaifin Nadiyyah ya ce musu. "Naso da kun kira Imam Junaid Gobir domin shi na bawa amanar Nadiyyah, lokacin da Mai Martaba yasan Faris ya auri Nadiyyah, and akan me zai na cutar da ita? My daughter ta tashi cikin aminci da nutsuwa taya za a kawo ta cikin inda bata tab'a mafarkin rayuwa ba ace tayi abinda ake so? Haka zai faru ne? Ai haka ba zai taba yiwuwa ba, shi yasa idan don arziki ne Faris bai isa ya kai kafarshi inda Nadiyyah take, amma ya zauna yana juya ta." "Kayi hakuri, amma mu Royal family muna da limit dinmu da muke tsayawa, sannan shi yasan dalilin da yake dakatar da ita ko Son!" Ciwon lips dinsa yayi tare da dunkule hannunsa. Kanshi a sunkuye ranshi yayi bala'in b'aci. "Idan har dai haka ne gaskiya tow zan tafi da Yarinyata, domin ba zan iya ganinta a wulakance ba, kafin ya aure ta ai har yarjejeniya suka yi babu batun rabuwa amma yanzu zan dauke ta idan ya bukaci tayi yadda take so fine sai ta dawo." "Kayi hakuri duk da mai martaba baya nan amma ina mai baka hakuri da abin da ya faru, baa kyauta mata ba sannan, shima za mu mishi faɗa." "Hajiya Maryam bai da ce a yanke hukunci bangare daya ba, domin idan aka yi haka babu adalci a cikinsa. " "Alhaji Mamman wannan shine adalci, tayi hakuri." "And akwai wani labari da yake yawo na cewa ana son Salmanu Faris ya kara aure?" Tabbas Mai Babbar daki ta fadi haka. "Tow amma ku sani idan har aure zai yi ina ga lokaci yayi da zai sawwake mata." Shiru duk wurin ya dauka still dai ita mai Babbar dakin ta ce mishi. "In sha Allah ba za a mata kishiya ba, Alhaji kayi hakuri."mikewa yayi zai bar parlourn. "Ina zaka ka bawa surukinka hakuri!" Juyawa yayi yana kallon Mahaifiyarsa. "Ummina ai kin bashi hakuri idan sun rena naki shi kenan su yi duk abinda suke so!" Ya saka kai ya fita, "Ummi ba sai ya basu hakuri ba, Dad ai ka hakura ni dama kawai a samu masalaha shine bukatata!" Ta fada tana bin bayansa, "ai kun ga irinta mata da miji kenan haka suke gashi zasu daidaita kansu." Alhaji Rilwanu Abubakar Yayari bai so haka ba, idan har da Salman ya yi zuciya ya ce zai rabu da Nadiyyah tow shi zai nimawa kanshi Nadiyyah, zuwa yanzu da ake hasashen Alhaji Jamil Chiroma zai iya zama next shugaban kasa haka zai bashi dama da ikon biyan buƙatarshi. Kyaututtukan da aka yi ta shigo musu ne, wasu irin manya kwati ne kowa da na shi kudi ne na fitar hankali mazan kenan, matan kuwa kayan kawwa ce danginsu zinari musamman Mai Babbar daki da taji babu zancen yiwa Nadiyyah kishi matukar tana raye. Da aka suka watse suma suka koma garin Jos dama a can suke da zama. Da dare da ya shiga mata sai da safe nan ya samu sabon nasiha har da mishi iyaka da wata mace, matuƙar ya ce zai yi aure sai ta mishi Allah ya isa. Wannan abin ya tsaya mishi a rai. Dalilin Mai Babbar daki kuwa Mahaifin Nadiyyah yana da karfi, zai iya amfani da karfin domin karawa da kowa a bawa Salmanu Faris kujeransa. Haka yasa dole su hakura da Nadiyyah. Koda ya koma da wasu kayan barci ya same ta, ajiye mishi file din tayi ya dauka ya saka mata hannu sannan ya wuce dakinsa,domin mai Babbar daki ta gaya mishi Nadiyyah da iyayenta sune damarsu ta karshe don Allah kada ya ce zai yi wani abu da zai shiga tsakaninsu yana rabuwa da Nadiyyah kamar mulkinsu ya rasa. Abinda Mai Bauchi ya fada yasa ta fusata yana faɗin. "Tow idan Nadiyyah ta mutu fa Ubanta zai cigaba bawa Yaya goyan baya ne?" Dakuwa tayi mishi tana hararansa.. Washi gari, sai da Nadiyyah ta zo ta gaishe ta sannan ta ajiye mata damin kudi ta ce. "Ummi a rabawa masu tayaki hira." "Bakya gajiya ne?" "A'a Ummina dama nace idan ba zan takura Aneesa ba ita da Dawla zan biya muku umara sai ku tafi ku yi ibada tare da yiwa mai Martaba addu'a." "Ikon Allah, Nadiyyah!" "Ummi albarka zaki saka min kawai!" "Tow Allah ya miki albarka." Fita tana jin dad'i, Babanta yayi gaskiya da ya ce mata, suna da ikon ja da kowa amma Salman ba zai tab'a musu biyayya kamar yadda suke gani a wurin kowa ba, idan suka janyo danginsa suna kashe musu kudi da da musu hidima zai batar tayi yadda take so domin ko bar ta ba, danginsa ba zasu tab'a barinsa ba. *** Friday Ikhlas Junaid Gobir Tun da Hajja tazo kullum sai Abba ya raba Fada a tsakanin Hajja da Iram. "Junaidu nazo gidanka ne bakin ciki ya kashe shi? Yarinyar nan Irak kaga yadda take min kallon banza, wallahi ba zan yarda ni da gidan d'ana ana min kallon uku saura kwata." "Iram me yasa baki jin magana ne?" "Abba!" "Munafuka yi min shiru." Inji Hajja. "Ni dai gaskiya ba za a saka min Ya a gaba ana cutar da ita a banza ba, ka jawa Hajja kunne ko a ji mu da ku." Murmushi Hajja tayi ta ce mishi. "Ai dama nasan mara kunya sai kin yi magana, tunda nayi magana. Yarinyar nan shiru-shirunta na munafunci ne." Fisgar hannun Iram tayi tana faɗin.."Allah kaɗai yasan karatun kurma." Daga haka ta wuce. Irin wannan rigimar bata karewa a gidanmu.. Shigowa Hajja tayi tana faɗin. "Kilas baki ga sauyi a tattare da yarinyar nan Irak ba?" Girgiza kai nayi nace mata. "Ban ga kome ba Hajja!" Na faɗa ina hada kaya zuwa office. Wayata ce tayi ƙara na ɗauka ina sakawa a kunne. "Yeemar!" "An gaya miki labarin yau garin kamar za a samu wani karamin crisis?" "A'a gani ina shirin fitowa ne?" "Gaskiya kada ki fito, domin ana tsammanin ba lafiya jiya an samu gawarwaaki wasu mutanen da ba sani ba. And an saka Curfew." "Curfew? Gaskiya zan fito kada ki damu na samu damar yin wani bincike ne. " "Ikhlas kada ki fito fa!" "Sai kiyi! Na kashe wayar, na dauki jakata. "Ke kilas baki ga sauyi a tattare da yar uwarki ba?" Juyawa nayi na kalleta kafin na ce mata. "Hajja don Allah ana zaman lafiya a gidan nan, kada ki rusa mana zaman lafiyar da muke yi Please!" "Tow shi kenan amma ni nasan abinda na gani yar nan!" "Ke iya idanunki kaɗai zai ni mu kuma abinda zuciyarmu yake dauke da shi zamu gani." "Ina zargin tana da juna biyu... Bononza bononza matan kwarai masoya gyaran sunan kunada lbr sallah promo kuwa wanda mayan mata wada sukashahara tawajen bada magani tazomuku d promo datakeyi duk shekara nakayan dahu hjy kisaya kihada dakanki inamasuso cicibin da nakayan cikin dana tsuka yanka 9 dana bindi saniya to gamagani kisaya kihuwa kema kiji me akeji ne 🤙 lahiya yazo kemakizama tauraruwa agidanki 🥰 dakudinki kalilan promo 1 cicibin magani promo 5k ,,7k 2 bindin saniya 8k 10k 3 natsuka yanka 9 3500 2500 4 nakayan ciki 3k 2k 5 nakaza 4k noml 6k 7 nasoya koyi 1000 2k 8 nasawa kowani kalan cukudin magani shikuma 3500 yadaukan abudayauwa ummu rayan inagodiya m zee 🫶 Kar ayibake don sallah akayi wanan saukin Top_notch season 4 ROYAL POLITICS is not free, pay N500 to get a complete access to the book. *Marubutan TopNotch Writers sun sake zuwa muku da sabon labarai masu ƙayatarwa a tafiyarsu ta Season Four:* *MAI_DAMBU kuwa ta faso muku ne da labarin da ya haɗa da Sarauta, Siyasa da kuma Soyayya, duka a littafin ROYAL POLITICS: An yanka ta tashi.* *AZIZAT kuma ta tattaro muku rikitacciyar soyayya ne da ya hawo jirgin JayKay ya dira a Kitchen ɗin Ziyada. CHEF ZEEY: Love in the Kitchen* *Account Details:* *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* *POSTING* *Ɗaya: 500* *Biyu: 1000* *Uku: 1500* *DOCUMENT (da zaran an gama posting zai koma)* *Ɗaya: 1k* *Biyu: 2k* *Uku: 3k* domin tura shaidar biya ko Ƙarin bayani, ku tuntuɓi: *08130269641* Ko *08137311900* Ko kuma *09063467258* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: ROYAL POLITICS 🔥 _An yanka ta tashi_ Ramlat A Manga Mai_Dambu TOP-NOTCH SEASON 4 Sadaukarwa ga Auntyna RUKAYYA GOMBE 🥰 🤩 😍 *Hala so kuke na wangale muku labarin kafin na kai karshen labarin kowa ya san me zai faru 😉🙄🤣 a tow ba dani ba gad'a a makabarta* 07 Ban san lokacin da kayan hannuna ya kwace suka zube a kasa ba, a birkice na kalle jikina yana tsuma. "Hajja kin san me kika faɗa?" Fuskarta bai nuna damuwa ko kaduwa daga tambayar da na mata ba, sai na wani confidence da na gani akan fuskarta. "Ikhlas ina jiranki!" Iram ta fada daga waje. Wanda ya nuna alamar ta ji maganar Hajja. "Ai ba karya na mata ba, gata can a waje ki tambaye ta." Fitowa nayi ta ce min. "Yau garin babu lafiya, ina ganin an saka Curfew!" Yadda tayi magana na fahimci kamar ranta ba dad'i. "Hmmm don Allah kada ki damu da Hajja kin san halinta." "Wai kin yarda da abinda ya faɗa ne? Kin ga nayi kama da mai ciki ne?" Kallonta nayi a mamakance kafin na girgiza kai, sai yanzu na lura da sauyin da nake gani a tattare da ita na saka katon hijab ko da a cikin gidan ne. Yanayinta ya sauya sosai amma da yake bana son shaidan ya ci galaba a kaina nayi maza na kore shi nace mata. "Kodaya." Shiru tayi kafin ta ce min. "Muje Mommy tana kiranki." "Tow bari na ajiye jakata." Na mai da dakinmu na bi bayanta, daga ni har ita babu wani wanda ya kara magana bana mantawa muna Yara ita dasu Iman da Ikram zan gansu suna wasa amma basu barina na shiga, dama dama Ihsan tana jana a jiki. "Mommy gata nan." Sai lokacin na bude baki na ce mata. "Ina kwana Mommy!" Kallona tayi sama da kasa. Kafin ta ce min "lau!" "Zauna nan!" Yau ni ce Mommy Turai ta ce na zauna a kujera bayan a duniya ko parlournta bata kaunar na shigo, kai naci azaba a hannun matar nan, karfi da yaji na koyi fada da rashin kunya wanda ya bi jikina. "Zainab abinda na saya na kira ki, dama na ji ko kina da saurayi ne?" Kai tsaye na ce mata. "Ya Uwais ne bamu gama shiryawa da shi ba." Gyada kai tayi tana kallona yayinda na lura tana hararan yarta da wutsiyar idanun, nima sai nayi kamar ban gani ba. "Ikhlas dama tambayarki zan yi yaushe rabonki da ki ga Iram tayi al'ada?" D'ago kai nayi na kalle ta, ni dai nasan duk wata tana daukar saniteria pad bayan nan tana kwashe kamar kwanaki bata sallah sake maimaita min tambayar tayi na ce mata. "Mommy ko cikin watan nan na ganta bata sallah sannan tayi amfani da pad domin har ta tambaye ni sauran ragowar nawa!" Kuma an yi haka, gyara zama tayi kafin ta ce min. "Tow yanzu naji baya ni, amma kin san kakarki nan ban da jan masifa babu abinda take yi, shi kenan zaki iya tafiya." Na mike zan tafi har na kai bakin kofar ta ce min. "Ikhlas idan yau Iram tayi wani abu , ba zaki iya sadaukar mata da kanki a matsayin wacce tai laifin ba?" Da sauri na juya ina kallonta. "Ban gane ba?" "Kada ki damu na shirya muku tafiya zuwa Dubai ke da ita, idan aka samu kome ya lafa ga passport dinki nan, shine dalilin kiranki." Cikin farin ciki na juya gare ta, na je zan amsa ta ce min. "Anya kina kaunar Iram kuwa?" Ganin zata b'ata min lokaci na fauce na fita da gudu." Juyawa Iram tayi ta bita da idanu hawaye na zuba mata. "Mommy don Allah ban da iram!" "Na ce miki zan mata wani abu ne? Laifinki zata ɗauka shi kenan!" Kiranta aka yi a waya ta dauka."alhamdulillahii! Saimah na gode sosai, idan kome ya shigo hannu shima mijin ba zai gagara ba, ita yarinyar bata san yadda rayuwarmu yake ba, amma kin tabbatar shima yana cikin member na Royal family Yayari ko?" Can dai aka yi magana. "Ok amma shi kenan ina niman information din halin da mai Martaba yake ciki ne, domin kin san maganar auren Iram da shi, don ma yarinyar bata jin magana ta je garin Shashanci ta dauko min magana, sai na zo kawai." Ajiyar zuciya ta sauke tana hararan Iram,kafin ta ce mata. "Ki fara shiri tun yanzu domin zubar da dan iskan cikin zan yi." Matse hawayenta tayi itama bata san yadda aka yi ta samu cikin ba, abu daya ta sani wata rana ita Mommy sun fita da ita, unguwa ta barta a mota ta ce ta jirata, daga nan ta kwanta wani saurayi ya buga mata kofa tana budewa ya shaka mata abu, daga nan bata san me ya faru ba, sai da Mommyn ta dawo ta tashe ta, ta ce mata barcin me take yi ita bata san me ya faru ba, amma ta ji V dinta yana mata ciwo, koda suka dawo tayi wanka ta ga kamar an jimata ciwo, tsoron haka yasa ta shiru tunda bata da hujja. Tashi tayi zuwa dakinta da yake cikin part din Mommy Turai ta kwanta, tana jin kwalla na zuba mata. Hajiya Turai na shiga dakin. Wayarta ta dauka ta shiga kiran wani layi, ana dauka ta ce mata. "Amma Hajiya Layla ke yar iska ce ko? Ke tsinanniya ce ko? Taya zaki sayar min da y'a ciki ne da ita fa?" "Ikon Allah tow ya kike son nayi? Wannan abin babu wanda yasan za ayi mistake a kai, sannan kudin da aka biya ba a tab'a biyan wata Y'a mace da shi ba, kin ga Turai ki san yadda zaki yi a kawo ta a cire cikin mu da muke niman wanda zai bada dan tayi ayi wani aiki da shi balle kuma kina da mai shi." "Ba haka ba ne mutuncin yarinyata ce bana son ya zube." "Shegiya ashe yarki mutum ce Yara nawa kika kawo aka sayar da budurcinsu? Yara nawa kika raba da nasu don kin rasa na yarki yanzu ya batun Ikhlas wallahi na kwadaitu da yarinyar nan, kome bata ya min." Tab'e baki tayi tana faɗin.."hauka kike amma? Yarinyar da nake da yakinin Junaidu jikata yake da ruwan rubutu, ni dai kisan yadda zaki yi zan shirya tafiya dasu Dubai idan kina da hali mu hadu a can. Domin ina son na kaucewa Iram auren da zai kakaba mata." "Tow shi kenan." Ajiyar zuciya Hajiya Turai ta sauke tana lissafin yadda zata bar kasar da Ikhlas ba tare da ta samu matsala da Junaid ba. .. Lokacin da na isa wurin Maluma Abba yana kokarin fita tsayar da shi nayi na ce mishi. "Abba ka ga Mommy Turai ta biya min umara." Amsa yayi ya juya yana kallona, da tuhuma. "Rokonta kika yi?" "A'a Abba ai babu kyau roko ni ban roke ta ba, ita tayi niyya wai zamu je hutu can ni da Iram." "Ba zaki ba." Ya fada kai tsaye, "Abba me yasa? Abba haka lokacin da ta biya mana Umara ka hanani tafiya yau ma ka hanani tafiya don baka sona..." Tass Maluma ta mare ni. Umma ta ce mata. "Karawa ja'ira, yar banza mai Idanu a tsakarka. Baki zuwa ke yanzu sai Turai ta biya miki Umara ki je yar banza mara kirki!" "Gara dai ku mata fada akan me zaki mari takwarata." Wucewa Part din Mommy Turai Abba yayi ya cilla mata kayanta, "Kada ki sake ki saka min Yarana a haukarki." Murmushi tayi tana faɗin.."Zuwa fa zata yi ta ga Dubai daga nan ta taya yar Uwarta zaban kayan daki shine zaka hana ta." Shiru yayi kafin ya ce mata.."kin yi niyyar ayi auren ne?" "Niyya kai! Mai zai hana tunda na fahimci akwai abinda kake bukatar karewa akan Iram na fahimci haka ne yadda ka damu da ayi auren Iram din shi yasa nake ganin gara ayi auren ban san wani iftila'i bane zai iya fado mata." Shiru yayi kafin ya ce mata. "Akwai wani abu da na jima ina son na fad'a miki, sai dai ban san yadda zaki dauka ba, sai dai na barwa Allah kome." Daga haka ya bar parlourn hararansa tayi tana faɗin. "Babu shakka wannan dalilin yasa Ya Nafi'u yasa ni kara saka maka idanun akan auren Iram wato akwai abu a kasa zaka sani." *** Late Alhaji Saddam Resident. Za a iya kiran unguwa da millionaires Quarters domin iya shi da na kusa da shi suke unguwar, Uwaisa da Usama ne a parlourn tana kallon tv. "Har yanzu baka ce min kome akan Junaid ba?" Inji Hajiya Atikah. "Nana Malam bai ce min kome akan Ikhlas ba, asalima yaki amsar bukatar niman auren Ikhlas ne." Shiru parlourn ya dauka kafin Usama ya ce musu. "Nana Malam yaki haka ne domin , yana bawa Uwais Auren za a ce yayi haka ne don rufe bakin kowa, shi ciki da gaskiya wuka baya huda ta." Kallonshi suke ya kara zama da kyau ya ce mata.." Ana yawan ganinshi tare da wani likitan ƙwaƙwalwa da yake zaune a cikin Fada, amma babu wanda yasan alakarsu. Sannan jiya ban gaya muku ba, an kira ni akan jirgin dakon kayansu Abba an same shi, yanzu haka suna hanya nace su bar zancen sai ya iso, sannan nayi ƙoƙarin turawa Malam sakon har mun yi magana da shi." Sake baki suka yi suna kallonshi. "Usama me yasa ka aikata haka?" Suka tambaye shi lokaci guda.."saboda Malam Junaid bai kashe Abba ba, kuma har abada ba zai kashe Abba ba." Kamar su rufe shi da duka suke kallonshi. "Amma baka da imani idan kayan suka sake salwanta fa?" "Ba iya shi b a rayuwarsa zai saka a hatsari ya kare kayan, idan har kayan suka iso, in sha Allah zan tsaya kai da fata wurin wanke shi." "Idan kayan basu iso ba fa?" "Ni zan shiga gaba wurin maka shi a kotu." Ya fada tana barin parlourn domin ya gaji da surutunsu. "Har yanzu nima ban yarda da Malam Junaid zai kashe Abbanku ba, amma mutum zai iya aikata kome domin duniya." Ta fada tana share kwalla da yake zubo mata. *** Salmanu Faris. Curfew da aka saka na kwana biyu ya hana, Nady fita sai dai zaman chat. Ga gogan ya ki bata fuska, kusan yawo take tsirara a cikin gidan, ganin abun da take ysa shi dakata da Faruq zuwa gidan. Domin kamar wata akuya haka take babu ruwanta. Yana aiki ne akan laptop, murmushi yayi kafin ya dauki wayarshi. Sakawa yayi a kunnen. "Ka duba email!" Daga haka ya ajiye, daura kafarshi yayi akan daya yana kallon sakon da yake samu, murmushi me ce ta kara kwace mishi kamar dariya. Mika yayi yana hamma, ya mike yau sunday. Kitchen ya shiga ya bude firji ya dauko madara, ya dauko mug ya zuba madaran ya saka a cikin microwave ya saka daidai lokacin zai yi zafi ya kalli agogon hannunsa. Shigowa ta yi tana sanye wata bikini ta daura wata wrap gown dress. Abinda ya tsaya ya gani a tare da ita , wato wig bayan tana da gashinta me yawan gaske. Sai nail da ta saka zako-zako, kyamarta ya sake cika shi juya kai yayi ya cigaba da abinda yake yi, kamar bai san tana kitchen din ba, idan aka shiga bangaren muskilanci ko shariya shi oga ne mai cin gashin kansa, idan ba a wurin aiki ba, bawan Allah nan magana ba zai tab'a yin ta ba, rab'a gefenta yayi ya bude ya dauki madaran tare da kashewa, tsayawa tayi a gabanshi. "Idan ka gaji da ni ka sake ni mana." Wani matsiyacin kallo yayi mata tare da watsar da ita gefe ya rab'a gefenta ya wuce abinsa. Da gudu ta juya ta rungume shi tana faɗin. "Kayi hakuri ba zan kara ba, don Allah kayi hakuri na yi laifi." Janyota yayi gabanshi, ya zuba mata idanun kafin ya ce mata. "Ke !" Kome yayi tuna sai yayi shiru kafin ya wuce ya barta yana tsaye. "Baby I need don Allah ka bani hakkina mana....(Jarababbiya 🥺😼) Bononza bononza matan kwarai masoya gyaran sunan kunada lbr sallah promo kuwa wanda mayan mata wada sukashahara tawajen bada magani tazomuku d promo datakeyi duk shekara nakayan dahu hjy kisaya kihada dakanki inamasuso cicibin da nakayan cikin dana tsuka yanka 9 dana bindi saniya to gamagani kisaya kihuwa kema kiji me akeji ne 🤙 lahiya yazo kemakizama tauraruwa agidanki 🥰 dakudinki kalilan promo 1 cicibin magani promo 5k ,,7k 2 bindin saniya 8k 10k 3 natsuka yanka 9 3500 2500 4 nakayan ciki 3k 2k 5 nakaza 4k noml 6k 7 nasoya koyi 1000 2k 8 nasawa kowani kalan cukudin magani shikuma 3500 yadaukan abudayauwa ummu rayan inagodiya m zee 🫶 Kar ayibake don sallah akayi wanan saukin Top_notch season 4 ROYAL POLITICS is not free, pay N500 to get a complete access to the book. *Marubutan TopNotch Writers sun sake zuwa muku da sabon labarai masu ƙayatarwa a tafiyarsu ta Season Four:* *MAI_DAMBU kuwa ta faso muku ne da labarin da ya haɗa da Sarauta, Siyasa da kuma Soyayya, duka a littafin ROYAL POLITICS: An yanka ta tashi.* *AZIZAT kuma ta tattaro muku rikitacciyar soyayya ne da ya hawo jirgin JayKay ya dira a Kitchen ɗin Ziyada. CHEF ZEEY: Love in the Kitchen* *Account Details:* *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* *POSTING* *Ɗaya: 500* *Biyu: 1000* *Uku: 1500* *DOCUMENT (da zaran an gama posting zai koma)* *Ɗaya: 1k* *Biyu: 2k* *Uku: 3k* domin tura shaidar biya ko Ƙarin bayani, ku tuntuɓi: *08130269641* Ko *08137311900* Ko kuma *09063467258* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: ROYAL POLITICS 🔥 _An yanka ta tashi_ Ramlat A Manga Mai_Dambu TOP-NOTCH SEASON 4 Sadaukarwa ga Auntyna RUKAYYA GOMBE 🥰 🤩 😍 08 Confusion Lumshe idanu yayi a hankali ya bude, rungume shi tayi tana goga hannunta a kirjinshi. "Please hakkina, wallahi kamar nayi hauka na saka an gyara min jikina." Idan ya ce zai yi magana ba mamaki har da mangare ta sai yayi amma idan yayi shiru shi ɗaya zai na konewa a cikinsa. Ba zai manta ba, lokacin da Mai Martaba ya kawo mishi ziyara sai da ya ce mishi. "Ina sonka da aure amma ban ji dadin auren mace irin wannan Nadiyyah ba, gidan da ka fito gida ne da ake bukatar kamilar mace domin next king a tare da kai, ba laifi bane aurenta amma ka saka a ranka ni Attahiru Shehu Yayari na zab'a maka macen da zata iya kome dominka Yarinya karama da zaka ji dadin kuruciyarta. Ita wannan ba ka isa ka tankwara ta ba, amma ka samu Yarinya karama zaka juyata zaka kuma yi mata yadda kake so ba tare da ta damu ba, domin tasan hakkin Allah. Wannan kuwa akan bukatarta na rayuwar duniya hatta makota sai sun ji ku." Bai manta ba a lokacin ya ce mishi. "Abba kayi hakuri ka daina maganar wani aurena da Nady!" Gyara zama Mai Martaba yayi yana faɗin. "Saboda me?" Sunkuyar da kai yayi yana mai dunkule hannunsa. "Har yau ina son Mahaifiyarka, domin ita ce matar rufin asiri, sauran mata ukun da suke bayanta kowacce buƙatar karin auren ne da wasu dalilai suka saka nake tare da su, har aka hada zuria son mace da bukatar mace a rayuwar d'a namijin kamar ado ce mai zaman kanta, ban ce ka rabu da ita ba amma ka sani ita macen da zata waye dayawa hatsarin da yake tattare da ita yafi kome yawa. Mahaifinta yana da Capital din da muke bukata amma ita din bata da Capital da muke bukata. Ka cigaba da yadda kake ni na ajiye maka nawa matar da zaka gode min ko bayan raina ne." Janye Nadiyyah yayi daga bayansa, ya dawo da ita gabanshi. "Babe!" Hannunsa ya kai bakinta. "Shii!" "Please Baby fuck me from here to any corner of this house, zan dauka zan yi biyayya, please Baby am a your sex doll!" Ta fada tare da zamewa kasa tana mai kama belt din wandon shi ta fara budewa tare da sumbatar gaban wandon. Duk yadda yaso ya nuna mata fushi yake da ita akan abinda tayi mishi ya kasa domin wannan bangaren bai da ja Nady tasan weakpoint dinsa duk fushi da zai yi da ita tasan yadda zata shawo kanshi. A hankali ta fito abinda Malam ya hana faɗa, ta wani ware idanu tana hadiye yawun bakinta, ba zata ce ga irin kewar da tayi na shi ba, da sauri ta sumbaci abin tare da d'agowa ta ce mishi. "Kayi hakuri!" Ta tura bakinta, kofin hannunsa ya sake domin har cikin ranshi ya ji irin cabkar da tayi mishi tattara gashin kanta yayi ya rike yana kara tura kanta. Tare da tura mata kome bakinta, tun daga tsaye har suka zauna, haka suke abu daya kamar yadda ta roka yayi fuck dinta daga kusurwa zuwa kowacce kusurwa na gidan, Faris bai kyaketa ba sai da ya lura bata iya tsayawa da kafarta, kara danna kanta yayi bayan ya murde hannunta, ta bayanta ya cigaba da pleasure kanshi da abinda yake ganin shine maganinta. "Prince ka bar ni haka, na gaji." Zuba mata mari yayi a mazauananta yana kara kashe arna. Bakiɗaya yaji duniyar ta mishi fari shi kanshi ya matukar yi kewarta. Sai da aka kira sallah ya d'agota tare da rungume ta, hannunsa dukka biyu a saman kirjinta yana matsa su, kanshi a wuyarta yana sauke wani boyayen ajiyar zuciya, wanda ita kaɗai take jin sautin me hade da bugun zuciyarshi, a hankali ya janye yana me gyara zaman wandonsa ya saka shirt dinsa ya saka ya barta nan kwance a kujeran parlournta. Bangarenshi ya wuce ya haɗa ruwan zafi ya shiga cikin ya kwanta. Akan Nady yasan mace kuma wani abin da ya saka yake son zama da ita shine tana jure duk wata buƙatar shi, nutsewa yayi cikin ruwan, yasan duk macen da zata aure shi ta zauna da shi bayan Nady ne, sannan koda zata zauna da shi zai matukar wahala ta jure jarabarshi. Shiru yayi cikin ruwan kafin ya mike yayi wanka sannan ya haɗa da alola ya fito, kananan kaya ya saka ya gyara gashin kansa, sannan ya shafe jikinsa da ture. Kafin ya dauki face mask ya saka, ya nufi massalaci. Ana idar da sallah ya nufi cikin gidan. Wato kofar gabas yana shiga ya samu gidan cike da bayi. Duk sun durkusa suna ta rantsuwa basu suka dauka ba. Ilham tana tsaye wani dogari ya saka mata lema akanta. "Sarkin gida ba zaka hukunta su ba ne?" Hango Salmanu Faris yasa suka zube. Kallonta Sarkin gida yayi da son jin baasi. "Allah ya baka nasara, dan kunnen gimbiya Ilham aka dauka sun ki fitar da shi." Kura mata idanun yayi yaga ita kanta jikinta rawa yaƙe don shi ba me shiga harkan kowa ba ne. "Nawa ne kudin?" Ya tambaye ta a hankali, da sauri ta d'ago kai ta ce. "Na'am Ya Faris!" Sarkin gida ne ya kara maimaita mata kudin dan kunnen. "Mai Martaba ya kawo min zuwanshi California!" Ta fada kamar zata yi kuka. Ya tuna lokacin da suka shiga kasuwar zamani ya ce yana son ya sayawa Auta dan kunne ne, domin ta kusan cika 19 zai bata a matsayin gift dinsa. "Ki kawo min gida na irinsa " "Allah ya baka nasara in sha Allah zata kawo!" Sarkin gida ya fada yana sunkuyar da kanshi. "Su koma bakin aikinsu!" Ya fada yana kallonsu. "Allah ya saka da alkhairi, Ubangiji ya daura ka akan makiyanka. Allah Ta'ala ya jibanci alamarinka, Ubangiji ya mkaa katangar karfe da makiya, In sha Allah nasara da sa'a takace. Za a ja da kai a barka Garnakaki namijin dutse." "Allahumma Amin, Yarima Salmanu Faris ya amsa Addu'arki, Iyami" inji Sarkin Gida, Wucewa yayi ya ya fito Ilham, da sauri ta bi shi har bangaren Mai Babbar daki. Da sallama suka shiga, parlourn abinci Mai Babbar daki take ƙoƙarin ci ganinsu tare da Ilham yasa ta zuba mishi idanu. Zama yayi tare da gaishe ta. "Da fatan an wuni lafiya!" Dauke kai tayi daga gare shi ta cigaba da zuba abincin, yau ta hana bayinta yi mata hidima ne. "Alhamdulillahi, ya gidan da Daughter Nadiyyah!" Hadiye yawun takaici yayi ya ce mata. "Tana lafiya." Daga haka bai kara magana ba itama Mai Babbar daki abincinta ta fara ci. Juyawa yayi ga Ilham ya ce mata. "Kin ci abinci?" Da sauri ta d'ago kai tana jin kwalla yana cika mata idanu ta girgiza kai. Matsawa yayi ya dauki flat ya zuba mata, sannan ya tura mata. Murmushi Mai Babbar daki tayi yana daga cikin abinda yasa take sonshi yana son yan uwansa ko sauran na gidan auren indai zai shigo zata tambaye ta babu abinda suke bukata musamman matan auren. A hankali Ilham din ta fara ci tana jin kewar Mai Martaba, a hankali ta fara kuka. "Ya Faris ina kewar Abbanmu." Duk sai ta basu tausayi, domin ita ce karama kuma mahaifiyarta tana tare da mai martaba ɗin.." ya isa idan kina son zuwa sai ki shirya Faruq zai zo ya miki kome sai Mai Bauchi ya kai ki." "Da gaske!" Gyada mata kai yayi yana murmushi, kafin ya ajiye mata ruwa ya ce mata. "And ina son na ja hankalinki akan abinda ya faru." Ya fada yana nazarta yadda take cikin abincin a nutse. Wannan shine tarbiyyar rayuwar gidansu, hatta cin abinci an nuna musu yadda zasu ci, tauna abincin ma a ladabce take ci. "Bayin nan ba bayi ba ne har abada, ki dauki kanki idan kace a matsayinsu." Da sauri ta d'ago kai jinjina mata kai yayi yana murmushi. "Idan kece a matsayin Iyami zaki ji dadi jikarki ta miki haka? An haife ni a gaban Iyaami, ita kanta Mai Babbar daki tazo gidan nan ta samu Iyami,she is my Nanny naji babu dad'i da kika musu haka." Kallonta yayi kafin ya dauko goran ruwan ya kara zuba mata a cup din. "Duk da kasancewarsu haka, Allah yana sonsu yana kaunarsu. sai su fimu kusanci da Allah mu bamu da ita. Sai ki ga sun shiga aljanna ba tare da wani dogon hisabi ba. Mu an samu matsala a namu sakamakon. Idan da manya a wuri ba a hukunta su har haka. Su manya ake gayawa abinda ya faru. Da kin gayawa Mai Babbar daki da haka bai faru ba, kada ki sake jin ji." A hankali take kuka hadiye lomar bakinta tayi sannan ta ce mishi. "Ba zan kara ba in sha Allah!" Murmushi yayi yana faɗin. "Is ok!" *** Alhaji Nafi'u Penthouse Cikin gidan a resident din Alhaji Nafi'u yake, babban gida ne mai duhu domin babu haske ko kadan a gidan, a yadda yake takawa zaka san ya san cikin gidan ciki da waje. Tsayawa yayi ya kwabe kayan jikinshi yayi tsirara haihuwar uwarsa da Ubansa ya kunna wuta a jikin wani itacce, take wutar ta haska ko ina, sannan ya ajiye itacce ya kama tafiya haka har cikin gidan, wata kofa ya bude wanda ya kai shi dokan daji. Ya fita daga duniyar mutane ya nufi underworld, wata duniya ce me cike da duhu me cike da ban tsoro, tafiya yake amma ba a kasa yake tafiya ba sannan ba a sama yake tafiya ba, yadda yake tafiyar zai baka mamaki domin bakiɗaya iska ce take kadaiwa da shi. Cikin ɗan kankanin lokaci ya isa gaban wasu mutane wanda dukkansu tube suke tsirara. Kansa a sunkuye, wuta ce take ciki kamar zata laso sama. Saboda karfin cinta kowa yana cike da tsoro. "Gwaska dakare ya kusan fitowa, kun san yadda muke rayuwa a cikin duhu. Don haka ku san yadda zaku yi ku kawo mana mafita kafin ya iso." Inji wata murya me amo, wanda ya cika ko'ina. A can lungu da yake gefen wutar muryan yake fitowa, dan turo kai mai maganar yayi, wutar ce ta mutu murus a hankali ya janyo jikinsa. Wanda rabi mutum ne rabi kuma ta mage ce bakiririn. "Nafi'u ina jinin da kai yi alkawarin za a zubar?" Zubewa yayi a gaban dodon yana kerma. "Ban san waye ya shiga tsakaninsu ba, amma tabbas mun shirya za a zubar da jinin mutane." Dariya abun yayi kafin ya ce mishi. "Ka cika min muradina?" A hankali ya d'aga hannu sama sai ga kwarya cike da jajjayen kyalle. Murmushi yayi ya kalli kwaryan ya tawowa tayi gabanshi. "Idan ma haka bai samu ba ina bukatar jini, Nafi'u saboda kai ne na samu rauni Yaron nan ya lalata min jikina. Rilwanu!" Fitowa yayi da sauri yana zubewa a gaban mutanen "me yasa bai mutu ba?" "Tuba nake ban san me ya faru ba! Amma ya dawo da wata yarinyar da take bashi kariya?" Girgiza kai magen dodo ya ce. "Aiki ne a gabanka sosai!" Ya fada yana girgiza jikinshi. "Dole na sha jini, dole ayi wani abu domin ina son jini!" Ya faɗa yana lashe jikinshi. Hannu Alhaji Nafi'u ya d'aga sama yana wasu irin surutai, ya dauki kimanin minti goma kafin ya sauke hannun, sai ga kunshi abu a cikin zani yana faduwa daga sama wasu ka jikin bakin leda, wasu a jikin audigar mata, suka cika gabansu. Wasu karfafan maza ne suka fito. Daga wata kofa, sannan suka nufi kunshin cikin tsumar suka fara fito da jarirai. Sai kuka suke wasu yan mata kusan goma sha biyar suka fito da kwarya tare da wata ƙatuwar daro, aka shiga yanka jariran nan ana tara jininsu a kwarya, suna jurewa a daron, sai kwarya ya cika ake zuwa a juye a daron, sauran wanda aka samu na jikin audigar mata, aka jika a cikin jinin ana mikawa sauran mutanen suna tsotsa, a hankali yanayin halittarsu ta fara sauyawa, amma ban da mage dodo da Alhaji Nafi'u, idanunsa ne suka kad'a jajjur. " Har yau baka samu jinin ba ko? Ga zahiri ya nuna ba zaka tab'a rikid'ewa zuwa wata halitta, ba sai ka kwanta da me dauke da wancan nau'in jinin, ko kuma Yarka ta cikinka." Hankalinsa ne yayi Bala'in tashi ke nan ba ita ba ce wacece ko yar wurin Alhaji Saddam ce?..... Top_notch season 4 ROYAL POLITICS is not free, pay N500 to get a complete access to the book. https://wa.link/qhi0wb *Marubutan TopNotch Writers sun sake zuwa muku da sabon labarai masu ƙayatarwa a tafiyarsu ta Season Four:* *MAI_DAMBU kuwa ta faso muku ne da labarin da ya haɗa da Sarauta, Siyasa da kuma Soyayya, duka a littafin ROYAL POLITICS: An yanka ta tashi.* *AZIZAT kuma ta tattaro muku rikitacciyar soyayya ne da ya hawo jirgin JayKay ya dira a Kitchen ɗin Ziyada. CHEF ZEEY: Love in the Kitchen* *Account Details:* *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* *POSTING* *Ɗaya: 500* *Biyu: 1000* *Uku: 1500* *DOCUMENT (da zaran an gama posting zai koma)* *Ɗaya: 1k* *Biyu: 2k* *Uku: 3k* domin tura shaidar biya ko Ƙarin bayani, ku tuntuɓi: *08130269641* Ko *08137311900* Ko kuma *09063467258* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: ROYAL POLITICS 🔥 _An yanka ta tashi_ Ramlat A Manga Mai_Dambu TOP-NOTCH SEASON 4 Sadaukarwa ga Auntyna RUKAYYA GOMBE 🥰 🤩 😍 Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/HYpizDjKAkJB4QClSeLTvw *Hajiata indai kinsan kina Neman jaka da takalmi na fita kunya na alfarma na shiga taro na zuwa villa,to gaskiya kawata karki wuce group dinnan domin kuwa akwai luxury bag's unique shoe's jewelries iya ganinki,hmm baa cewa komai dai ki shiga idonki ya gane Miki yar uwa* 09 Yadda ya ware idanu cikin kaduwa da tsoro yasa Dodo mage ya ce mishi. "Kai har yanzu da sauran lokaci, ba haka ba ne jininka me karfi ne don haka kada ka damu akan abin da zaka gani ko zaka rasa." Ajiyar zuciya ya sauke yana faɗin. "Na razana ne!" Kallon yayi duk jama'ar sun koma halittar da suke so. "Yaku waɗanda suka koma kalar da suke so, ku sani wannan abinda kuka samu kamar kyauta ce daga gare ni, amma ku sani dole ku kawo min tukwaici." Gurnani suka fara yi suna ihu. Sannan ya juya ya koma raminsa, kafin aka juye musu jinin bakiɗaya, wanka suka shiga yi da shi tare da ihu. Sai goshin asuba suka fara barin wurin,har da Alhaji Nafi'u da Rilwanu Abubakar Yayari. Har zasu tafi Mage ya kara kiransu, juyawa suka yi sannan suka koma gare shi. Zubewa suka yi a gabashi. "Jinin yarinyar nan bai ishe ni ba Nafi'u, ina son jini Rilwanu daga cikin gidanku, akwai wani abu a cikin jinin gidanku. Ina so babba ko yaro, jinjiri ko dan tayi." Shiru yayi kafin ya ce mishi. "An gama!" Alhaji Nafi'u ya sake murmushi ya ce mishi. "Jini zaka same shi, amma Shugaba ya batun bude boyayyen masana'anta na ne?" "Ka kawo min jinin budurwa a kawai da shi zamu ga abinda ya dace da masana'antarka." "An gama!" Mikewa suka yi ya koma raminsa ya boya. Sannan suka bar underworld din. "Rilwanu Abubakar Yayari yanzu ya zaka yi?" "Amaryata tana da tsohon ciki, dan zan bada dama na aureta ne na sadaukar da duk abinda zata dauka ban aureta don tayi ta haihuwa ba." Rabuwa suka yi kowa ya kama hanyar kofarshi, yana isowa penthouse din wutar ya kama wani daki ya nufa yayi wanka. Sannan ya dauki kayansa ya saka, wayarshi ya lallubo ya kira wata number. "Ina son budurwa mara galihu, a tafi gidan Marayu da F&F a dauko min ita kada na ji kada na gani." Daga can aka ce mishi. "Yallabai duk marayun suna da registrater sannan kullum Malam Junaid yana zuwa ya karya da su, gaskiya a duba wani abu." Shiru yayi yana ji kamar ya ganshi gaban Junaid ya shake mishi wuya,.tashi yayi ya nufi wurin kofar underworld ta bude mishi, tube kayan jikinshi yayi yana nufar can inda suke meeting. "Na dawo gare ka akan lamarin Junaidu!" "Na gaya maka babu abinda zaka iya mishi, kuna dayawa da kuke son ganin bayansa, amma ku sani shi din prey din Gwaska dakare ne matukar kuka tab'a shi zaku yi danasanin haka. Ka je akwai lokaci da zasu ribanci hakurinku. Wata nasara tana biye da kai." Juyawa yayi yana me barin wurin, yana isa penthouse din wayarshi yana kara. Dauka yayi yana faɗin. "Ya dai?" "Alhaji wani abu ne ya faru na kira na gaya maka, wata yarinya aka kawo ba lafiya amma likitoci sun tabbatar da kodanta ne ya lalace, ko zaka yi wani abu a kai a mata dashen koda haka zai taimaka maka wurin fitar da makomanka" murmushi yayi ya ce PA dinsa. "Ayi kome sannan a tabbatar yan jarida an gaya musu, sannan a gayawa Yaranmu masu aikin nan su fitar da kome." *** Ikhlas Fushi nayi da kowa na gidan,.don haka ko Maluma fushi nake da ita, dani sai Hajja. "Takwara ayi haka ki ce ba zaki ci abinci ba, tsoro nake kada yunwa su karar da ke, zama gaki abu ba abu ba munafuki yaso tsegumi!" "Na koshi Hajja." Ganin naki kulata ta sake cewa. "Wai takwara bana ganin Irak ina take ne?" "Tana bangarensu." Na bata amsa ina jin kamar na kurma ihu, yunwa nake ji amma bakin halina ya hana ni tashi na je. Ganin bata gane min yasa ta mike tare da barin dakin. Ina jiyo ta tana faɗin. "Ban da mugun hali irin naku, yau kwana biyu kenan babu wanda ya ce takwara ta zo taci abinci, har da kai junaidu kamar baka san Allah ba, haba Junaidu tow wallhi ba zan yarda ba, dama ka saka mata sunana ne don ka azabarta da ita da yunwa? Maza a zuba min abinci na kai mata." Yadda take masifa zaka rantse da Allah ina kwance ne cikin mugun yanayi, nan kuwa dama bana rabuwa abin kwadayi. Kuma su nake ci idan na shiga banɗaki, naci na koshi idan na fito na koma narkewa a idanun Hajja. Ita kuma da bata da hakuri da jure ganina cikin wannan yanayin tayi ta damuwa kenan da damun kanta. Shi yasa nake bala'in son Hajja don tana taya ni abinda nake so. Shigowa da tire Abba yayi Hajja tana bayanshi, ina ganin Abba ban san lokacin da mike tare da cewa. "Abba!" Yadda na kira sunanshi cikin shagwab'a da rikicin dole yasa shi zuwa min idanu, "Gashi nan!" Ya fada yana mika min, kuka na saka ina faɗin. "Abba kayi hakuri." "Shi kenan, ki shirya zaku tafi jibi!" Dangwara tiren nayi ina faɗin. "Real?" Gyada kai nayi, rungume shi nayi ina ihu "Abba na gode sosai!" Ma faɗa bayan na sake shi, fita yayi can sai gashi dauke da wata gora. Mikawa Hajja yayi ya ce mata. "Maganin baki da farin jini don takwaranki bakin jini ne da ita babu mashinshini!" "Abba ina da saurayi Uwais!" "Kul na sake jin sunanshi a bakinki!" Inji Hajja, kafin ta ce mishi. "Batun auren Irak ba zai yiwu ba, tun bayan ba nake son gaya maka." "Abba ki kyale Baba Malam Umaru ko wancan satin ya gaya min amma abinda zai yiwu nake fatan haka, ita me martaba ya bukata ba wata ba." Murmushi tayi ta ce mishi. "Tunda nake a rayuwata Dan uwana bai tab'a fada min abu bai faru ba, don haka mu barwa Allah ikonsa!" Kallona yayi ya ce min, "Zaki tafi amma akan one condition!" Kallonshi nayi nace mishi. "Abba one condition?" "Eh ai ke ba yarinya ba ce duk abinda ya faru ki gaya min kin ji ko!" Murmushi nayi nace mishi. "Ok Abba in sha Allah za ayi haka!" Na faɗa ina barinsu dakin na wuce part din Mommy Turai, ina zuwa na ga kofar a rufe, kwankwasawa nayi Tauhid ya bude min, da sauri na shiga dakin da Iram na same ta tana kuka. "Baby Abba ya amince mu tafi?" "Da gaske?" Naji Muryar Mommy Turai, juyawa nayi ina murmushi na ce mata. "Eh! Amma Mommy me ya same ta?" "Akan Abbanku ya ce ba zaki bi mu ba ne!" "Tow ai ya amince, sai ki daina kuka gani nan na gaya miki zan je." Dakyar Iram ta daina kuka tuni ta ware muka shiga tsara inda za muje. Domin daga Dubai Bangkok zamu tafi na Thailand ta ce Mommy tana da wani abin da zata yi na kasuwanci, sai China inda take odar kayan daki da na kitchen, musamman wanda take sayarwa da kuma na auren Iram din, daga nan sai mu dawo Nigeria. Hajiya Turai na fita ta nufi daya dakin ta kira Hajiya Layla. Bugu daya tayi ta ɗauka. "Ke dai wallahi baki da mutunci, ina tsaka da jin dadi zaki kira ni." Tsaki tayi ta ce mata. "Banza zamu tawo Dubai don haka ki saka hoton da zan turo miki a kan Apps ko zamu kwashi dami akala." "Ke wacce kenan?" "Tow!" Ta fada bayan ta kashe wayar ta tura mata hotonan Ikhlas guda biyu. **** Wherehouse Gida ne falle can dokar dajin domin ba zaka tab'a tunanin wannan dangun dajin zai samu irin wannan gidan ba, amma son zuciya irin na mutane gandun daji ce dajin Allah aka ware fili aka zuba gida me Bala'in kyau da girma kana aka ware wani shashi na musamman ana aikin sarrafa jikin bil'adama ana fita da su ana sayarwa, musamman koda da zuciya an fi sayansu sama da kome. Yan mata biyar aka kamo suna ihu suna kome aka wuce da su cikin bangaren nan, aka zubar da su a kasa. Ƙatuwar sufanan babbar motar wani karjejen kato ya makawa daya daga cikin Yan mata ta fadi tana wani irin fisga domin ya same ta ne a tsakiyar kanta. Sauran yan mata hudu tuni tsoro ya kama su. Shigowar wata ƙatuwar Nissan versa 10 2024, baki wulik ta yi parking a daidai kofar mahautar bil adam,wata hamshaqiyar mace ce ta fito daga cikin motar idanunta sanye da tabarau baki, murmushi take ta na faɗin. "A fito da sauran yan matan su dauki darasi akan wanda ya bijire mana." "Tow Hajiya Layla ikon Allah!" Inji daya daga cikin mutanen, fita suka yi can sai ga yan mata a kiyasti sun kai kusan dari, suka fito aka jera su, suna kallon yar uwarsu aka saka adda aka datse kanta. Jinin ya zuba a jikin kowa a wurin har da Hajiya Layla wacce ta saka hannuna ta laso jinin ya saka a bakinta. "Idan kun gadama ga kofa can a buɗe ku fita daga yau kada a kara rufe kofar gidan nan ko dare ko rana duk wanda yaso ya fita shi ya san yadda zai amshi sakamakon. Ina bata tab'a mu'amala da kowa ba, saka wancan kwaryan ka tari jinin, sannan a ware min Yan mata, kamar shida a musu passport, na Bangkok akwai wasu yan siyasa da suke da wani taro na musamman a can a kai yan matan bangaren yar Chadi a gyara musu jiki. Sannan a kwai wani abu daya a ware min dakin na musamman da alamu zamu yi bakuwa nan da sati biyu anan zata zauna." Ta fada tana murmushi, kafin ta daura da cewa. "A bani yan mata biyu su min tausa." Ta wuce tana me nufar cikin gidan yan matan suka bita, wayarta ce tayi ƙara bodyguard dinta wata karffafiyar mace ta mika mata. "Allah ya taimaki Madam zaki shigo? Tow Alhamdulillahi bari na saka a zab'a miki yan mata na musamman ina godiya!" Can ta kuma cewa. "A'a ni zan saka a zab'a miki ai nasan baki son ragowar kowa sai naki na ji yanzu haka za ayi!" A cikin yan mata shida da zasu tafi Bangkok aka kara ware yan mata uku, aka fara musu wanka da kayan kamshi wankar a aka musu na karshe dafaffiyar madara ce aka zuba mata kayan kamshi suka shiga cikin suka zauna sai da suka jima a cikin sannan saka fito aka basu wani irin ruwa suka yi wanka wanda saboda kamshin ruwan sannan suka fito aka shiga goge musu jiki da wani audiga daga yadda ake gyara musu jiki kowacce ta sha jinin jikinta bakuwar su mai muhimmanci ne, bayan sun gama aka kai su dakin, wurin karfe biyar na yamma aka ce bakuwar tazo. Amma da tazo meeting dinsu suka shiga yi, basu fito ba sai karfe goma. Jagora Hajiya Layla ta mata sannan ta rufe kofar, tana shiga yan matan da dama sun san aikinsu suka rufe ta tare da taimaka mata ta cire kaya, sannan suka rufe hannunta zuwa ban daki suna masu riketa har ta shiga wanka, suna taimaka mata har ta fito sannan suka daura mata towel suka riko hannunta, zuwa dakin kafin suka cire mata towel din, kwanciya yayi suka fara mata tausa da goge mata jiki, dukkansu babu wanda zai ce yasan fuskantar, domin wutar dakin babu haske sosai mai duhu ne, suna cikin mata ta kamo daya daga cikinsu ta fara masha'a da ita duk sauran suka rufa mata. Bata bar dakin ba sai karfe biyun dare, don ta gaji yaran ma sun mata kokari duk da sabin hannu ne nufar waje tayi ta saka kayanta. A babban parlourn ta hadu da Hajiya Layla tana shan wine. "Dazun kin ce min Turai ta turo miki hoto ina yake?" Mikewa tayi ta dauko tap din ta mika mata. Hoton Ikhlas ce tsaye kanta babu dankwalin sai tulin gashin kanta, riga da skirt ne a jikinta. "Akwai wata da take son mace irin wannan a nan nahiyar Afirka, sai dai ban kai ga samu ba sai ga shi kin samo min ita nawa ta saka domin nima tayi min akwai wani abu na musamman a tattare da ita nawa ne?" "Hajiya Turai tace last 2 million dollars!" Juya idanu tayi tana faɗin. "Shekarunta nawa?" "19yrs tana karatu a bangaren Jarida " "bana bukatarta." Ta fada tana mikewa.."Hajiya akan me?" "Tayi wayo dayawa yaran da basu kai matakin secondry school nake bukata wannan duk inda muka kaita a duniya zata dawo kuma ita ba abin yarda ba ce ki gayawa Turai kada ya saka rayuwar sana'armu a hatsari. Wai ma a ina ta samo ta?" "Yar kishiyarta ce!" Takaici ya rufe matar daka mata tsawa. "Hauka kuke yi? Idan Uwar Yarinyar tana addu'a lalata mana kome zata yi, don haka kada na ji labarin ko Bangkok ta ketara da yarinyar domin haka zai iya saka a kama yan team dinmu kin ji dai!" Daga haka ta bar parlourn, ita kanta ta san wacece Hajiya Suhaima! Lauya ce da takai matakin SAN, duk wani ta'addanci da ake ayi a garin Zanzabira ita ke bawa kowa mafakar siyasa ko ta shara'a ba a tab'a nasara akanta ba, sannan ita kanta kasungurman matsafiya ce, tana cikin hadaddiyar kungiyar Matan alfarma da suka ga duniya sannan kafin ina shiga kungiyar sai an ga wani irin value kake dashi. Kungiyar tana da tasiri sosai musamman yadda suke bin ƙauyuka suna tallafawa mata, sannan suna janyo marayu suna basu ilimi a baki, a zahirin gaskiya kuma safara da fataucin sassan jikin mutane suke yi, a karkashin wannan kungiyar akwai kungiyar karuwai matan aure da yan mata, duk wani kazamta suna da ita,.amma bayan nan basu yarda da mata ta dauki yar kishiyarta ta ce zata saka a harkan ba domin akwai wani barazana da suke ganin zai iya faruwa akan haka. Fita tayi tana jadaddawa kada a fara kuma kada ta ji labarin haka. Ai kuwa tana fita Hajiya Layla bata koma cikin gidan ba, ta kira Hajiya Turai. "Ke ki dakatar da tafiya da Yar kishiyarki domin akwai matsala." "Na saka buri akanta ko ban bawa kowa ba sai na saka an lalata min ita domin ina jin ciwo na bude idanuna na ga Iram da ciki You know what I mean, sannan You know how much I love Iram don haka ba zan." "Tow SAN ce ta ce a gaya miki!" Ajiyar zuciya ta sauke ta ce mata. "Shi kenan zan tafi da ita amma ba da wannan manufar ba! Amma na bude idanun na ga abinda yake faruwa da Iram wai tana laulayin cikin wani shege ji nake kamar na bindigeta!" "Amma ba ita ba ko?" "Tow ya zan yi kowaye ya mata ciki Allah ya tsine mishi albarka domin ya zalunce ni!" "Ke ba mamaki sau daya ne, idan aka zubar da shi ai kome ya wuce sai a mata gyara ciki da waje." Murmushin takaici tayi ta kashe wayar. "Shegiya me wayo kin ci kudin budurcin yarki ai! Ai zuru bata ci zuru ba." Wato a wannan harkan ilimi ake yi. **** Murmushi Turai tayi ta ce a ranta, "Layla kin yi kuskure zan rama, kamar yadda kika nuna min ba kome nima na dillantar da Nadra ai rama cuta ga macuci ibada ce." Ta taso daga gadonta ta dauki Tap dinta ta shiga gallary na tap din, hoton wata yarinya ce da bata wuce 19yys ba ya fito. Daukar wayarta tayi ta kira wani waya. "Lucky ga yarinyar nan ba tura maka ta wancan mail din, ka tabbatar an yi daga-daga da Virgin dinta, ni zan bawa Yarinyar lasisin shiga bariki, kafin nan ka nima min Anaconda ina da babbar harka." **** Salmanu Faris Juyawa yayi yana taku a hankali. Kafin ya juya ya ce mishi. "Kai da Abba na lura kun mai dani Dramaandra ko? Ko Amita bacha wanda zai kawo a gaji idan al'umma sun shiga wata masifa." Ya fada yana me nad'e hannu a kirjinshi. Sannan ya ce. "Faruq ni ne Bahubali dinsu nake tsammanin!" "But sir is too harsh, ka duba lamarin... *Hajiata indai kinsan kina Neman jaka da takalmi na fita kunya na alfarma na shiga taro na zuwa villa,to gaskiya kawata karki wuce group dinnan domin kuwa akwai luxury bag's unique shoe's jewelries iya ganinki,hmm baa cewa komai dai ki shiga idonki ya gane Miki yar uwa* Top_notch season 4 ROYAL POLITICS is not free, pay N500 to get a complete access to the book. *Marubutan TopNotch Writers sun sake zuwa muku da sabon labarai masu ƙayatarwa a tafiyarsu ta Season Four:* *MAI_DAMBU kuwa ta faso muku ne da labarin da ya haɗa da Sarauta, Siyasa da kuma Soyayya, duka a littafin ROYAL POLITICS: An yanka ta tashi.* *AZIZAT kuma ta tattaro muku rikitacciyar soyayya ne da ya hawo jirgin JayKay ya dira a Kitchen ɗin Ziyada. CHEF ZEEY: Love in the Kitchen* *Account Details:* *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* *POSTING* *Ɗaya: 500* *Biyu: 1000* *Uku: 1500* *DOCUMENT (da zaran an gama posting zai koma)* *Ɗaya: 1k* *Biyu: 2k* *Uku: 3k* domin tura shaidar biya ko Ƙarin bayani, ku tuntuɓi: *08130269641* Ko *08137311900* Ko kuma *09063467258* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: ROYAL POLITICS 🔥 _An yanka ta tashi_ Ramlat A Manga Mai_Dambu TOP-NOTCH SEASON 4 Sadaukarwa ga Auntyna RUKAYYA GOMBE 🥰 🤩 😍 Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/HYpizDjKAkJB4QClSeLTvw *Hajiata indai kinsan kina Neman jaka da takalmi na fita kunya na alfarma na shiga taro na zuwa villa,to gaskiya kawata karki wuce group dinnan domin kuwa akwai luxury bag's unique shoe's jewelries iya ganinki,hmm baa cewa komai dai ki shiga idonki ya gane Miki yar uwa* 10 Bude baki yayi da niyyar magna amma Nady ta kira shi, share kiran yayi can ta kara kiran shi. "Babe ka manta ne yau zamu fita cin abinci a waje?" A kowacce karshen wata suna fita waje cin abinci. Shafa kanshi yayi yana jin wani irin yanayi kafin ya ce mata. "Ina hanya!" Sannan ya kashe wayar, ya kalli Faruq sannan ya juya tare da barin parlourn. "Na yarda da kai yasa na gaya maka, har da Iram a tafiyar kuma ita ce Mai Martaba ya zab'a domin a daura aurensu." "Kamar Ya? Auren Iram take da Mai Martaba mata hudu gare shi." Gyara tsayuwar shi yayi ya ce mishi. "Ya tabbatar da ya ba da wani sako a cikin gidan, ban san waye ya bawa sako ba, amma ya ce sakon zai iso ana saura kwanaki ƙalilan daurin auren." kallon Malam Junaid yayi yana me dauke kai ya fita daga cikin parlourn. Koda suka fito waje kallon Faruq yayi, murmushi Faruq yayi ya ce mishi. "Kayi hakuri ka duba lamarin." "Akan me? Ba Matarshi ba ce me yasa ba zai iya dakatar da ita ba?" "A wannan rayuwar dayawan mutane suna ji suna gani basu da abinda zasu yi, kuma idan suka ce zasu yi dole su fuskanci wata rayuwa. Babban damuwarshi Yaranshi mata, gaskiya Malam Junaid na Uba ne na gari!" Tab'e baki Dr Faris yayi ya kwantar da kanshi a jikin motar yana jin kamar yayi ta rusa ihu. Haka suna cigaba da tafiya har zuwa gida, ganin motar asibiti ta shiga Yayari Estate, yasa shi kallon kofar. "Na je na duba ne?" "Hmm!" Ya fada yana gyara kwanciyar shi a jikin motar. Can mansion dinsa aka wuce da shi, "Zaka iya tafiya!" "An gama!" Inji Faruq, yana parking ya fita ya bude mishi, shima ya fita sannan Faruq ya dauki kayan bukatar shi ya kai mishi cikin gidan, kafin ya dawo yayi mishi sallama. *** Kasancewar kasuwar ta yamma ce ana ci har dare, a wannan lokacin Jigal bai da aiki sai dai ya fita yayi amsar kudaden mutane, wanda dayawan mutane tsoronshi suke ji, haka ya bawa Kamal dama ya nufe shi da wani irin sauri ya suka mishi wuka ta baya sai da ya fito ta gaban cikinsa, abinda ya saka shi fasa ihu, ya sake cire wukar ya kara caka mishi, sai da ya kara fitowa ta cikin shi, jini ne yake malala ya durkusa akan gwiwarshi yana dafe ciki, cikin rashin imani ya saka wukar yanke wuyar Jigal sannan ya fadi a nan wurin yana kakarin mutane mutane kan sun gudu babu kowa a wurin. Lashe jinin yayi yana shafawa a fuskarshi, sannan ya bar wurin da gudu. Kai tsaye gidan Jagaba ya nufa, yana zuwa ya same shi da Yara zasu fita. Ganin shi cikin jini yana haki. "Na kawar maka da abin harin saura waye?" "Kashe Jigal?" "Oga kira ka ji labari!" Ai kuwa kafin ya kira wani dan sanda ya kira shi ya gaya mishi, abin da ya faru. Murmushi yayi ya ce mishi. "Muje yau zaka bar garin nan domin akwai shara." Ciki suka shiga ya saka yayi wanka sannan ya nufi wani daki ya kwaso kudi da abubuwa dayawa ya ce mishi. "Zaka tafi kayi shekara daya a can, iyayenka zamu ji dasu kai kuma ka zauna a can idan lokaci yayi da kaina zan zo daukarka" "Godiya nake" dafa kafad'arshi Jagaba yayi ya ce mishi. "Kada na ji labarin ka farmaki wani sannan ka jira sakona a koda yaushe, ka fara sana'a kada ka yarda a rena ka, kada kuma ka yarda yan sanda su saka maka idanun ka shiga cikinsu ta haka ne zaka zama ɗan gida." Haka ya dauke shi sai wurin wani drivensa suka bar garin. --- Labarin mutuwar Jigal ya sami Goga tana gaban Khalifa Nafi'u Shaibah da Ahmad Rilwani Yayari, mikewa yayi da sauri ya fita a gidan yana gudu yana faɗin. "Kada ka mutu, kada ka mutu don Allah ka jira ni." Har ya isa inda abin ya faru wanda ba karamin nisa ba ne da wurin, yana zuwa ya sami gawar Jigal, zubewa yayi a kasa tare da fashewa da kuka, wanda rabonsa da yayi tun rasuwar Mahaifiyarshi, yau gashi duke gaban gawar Jigal Yaron nan Maraya ne, shi ya fara saka shi a wannan harkan gashi yau an kashe shi ba tare da ya kare rayuwarshi ba, yadda yake kuka sai ya baka tausayi domin akwai wata irin shakuwa a tsakaninsu, wanda yasa yake jin Yaron kamar jinin jikinsa. Haka aka ɗauki gawar yana ji yana gani suka nufi asibiti. Koda yau zai bar daba sai ya rama wannan wulakancin da aka mishi. *** Mr and Mrs Faris. Babban hotel mafi girma da daraja suka nufa domin cin abinci, tun aurensu haka suke yi. Koda suka isa yadda yake kaf-kaf da ita yasa ta kara nutsuwa akan shi domin tana son irin wannan soyayyar balle kuma akanshi gani take da tana da yadda zata yi da ta cire abinta ta saka mishi a cikin aljuhunsa yayi ta yawo da ita, waiter har mutane biyu ne suka zo kansu, mika mata menu na abincin aka yi ta fara zab'a, bayan ta gama ta nuna musu. "Beb duba ka gani." Amsa yayi yana kallon Waite din ya kara miki mishi, zuba mata idanun yayi sai lokacin ya lura da shigar da yake jikinta. Ranshi ya b'aci sosai kasa kasa ya ce mata. "Me yasa kika yi irin wannan shigar?" "Kai Babe meye illar shigar? Na ga dai ba wani abu ne." Ta fada tana murmushi. "Illa ce domin ke matar aure ce!" Cire coat dinsa yayi tare da mikewa ya saka mata, wayarshi ya zame kasa, bin wayar tayi zata dauka ta ga sako ta email dinsa na ya samu ticket din Dubai. "Beb Dubai zaka?" "Na zata Germany zaka?" Bai saka ranshi ya amshi wayar ba, don kada ta daura zargi a kanshi. Don haka ya saka mata rigar sannan ya koma ya zauna ta cigaba akan wayar tasan kome na akan wayar ganin Booking da yayi daga shi sai Faruq yasa ta zuba mishi idanunta masu shegen kyau. "Babe kaɗai da wancan punk din zaku tafi? Wai Beb me yasa ka damu da shi ne. " Abincin aka kawo ya gyara zamanshi ana ajiye abincin shi babu ruwanshi da wani zance. Kallon yadda take son d'aga mishi hankali ya mika mata hannu, ajiye mishi wayarsa tayi ta dauke kai kamar zata yi kuka. Ihun mata da ta ji a can gefensu yasa ta juyawa matan wani dan siyasa ne suke fada shima dan siyasan gashi zaune. Daya na cewa karuwa yar iska me bin maza, bata tsaya akan mijinta ba. Ita wacce aka kira da karuwa budar bakinta ya ce mata. "Sakacin jaka yasa na samu damar aure mijinta. " Da sauri Nady ta kalle shi tana faɗin.."Beb dama akwai matan da suke iya saka ci a kwace musu miji!" "Hm!" Ya fada a hankali yana cin abinci. "Babe yanzu akwai wacce zata iya kwace min kai? Na im good in bed, and ni wife material ce." Ban da ya cika bakin shi da abinci ba, da ya fashe da dariya sai ya hadiye a hankali ya zuba mata idanun. "Be good in bed ba shi namiji yake bukata ba, namiji yana bukatar mace da zaa kirata gida, sannan yana bukatar macen da za a kirata Uwa, dukkansu idan kin bibiya babu wacce bata da Yara a cikinsu amma suke haka, imma bai da lokacinsu ko kuma bai da lafiya da zai dauki laluransu kin fahimta ko." Sake baki tayi tana mamakin duk abinda ya faɗa. "Babe yanzu kana son kace min dole sai mace ta haihu!" "Ban ce dole ba!" Daga haka ya cigaba da abincinsa. Bayan sun gama suka tab'a hira domin an zo an fitar da matan, abun yana ta damunta. "Babe kana gani idan muka yi adopt din child!" "A'a Nady!" Ya fada yana cigaba da tukinsa. "Why babe?" Shiru yayi bai kara kulata ba, domin zata bata mishi rai. "Babe xan bika Dubai." Ta fada tana murmushi tare da kallonshi.."ki zauna a gida." "A'a ni dai xan bika." Bai kulata ba, hannu ta kai saman wandonsa. "Please zan bika!" Yadda tayi kwalkwal da Idanu ya bashi dariya amma ya ce mata. "A'a ba zaku bi ni ba." "Please!" Jan zip din wanda zata yi ya buge hannunta. Kallonshi tayi tana jin kamar ta fashe da kuka. Haka ya karasa gida kamar jira take sai gata ta hauro cinyarsa. Sumbtarshi ta fara sai da ya ga zata dame shi ta cire kanshi yana murmushi. "Ba zaki bi ni ba! Na gama maganata." "I swear to God, zan bika idan ka ga ban bika ba mutuwa nayi ina ganin wadancan tsofin matan suke fada akan wancan me kama da gwagwan birin sai Ni ce zan yi wasa da damata!" Yadda tayi magana da tarin kishi sai ya bashi dariya. Haka yayi ta lallbata amma fir taki. Haka yasa shi dole ya kyale ta a daren ya nima mata. Koda suka shiga cikin wanka tayi ta shirya cikin red dress, tayi kyau domin hatta jan bakinta red ne, haka ya nufi dakinsa yana tsaka da aiki, ta je tana mishi karuwanci. Murmushi yayi yana aikinsa, yana jin dadin yadda take mishi tare da niman shi ko shi bai kome ta ba. Duk da well class irin nata amma a gabanshi komawa wata gogaggiyar karuwa take. Janye laptop din yayi tare da zama a gabanshi ta bude mishi kafarta. Janyo laptop din yayi ta kara mai da shi baya. "Aikin ya fi ni ne?" Kamo fuskarta yayi yana kallon cikin idanunta. A ranshi ya ce. *Nady ta sake canja wani abu kenan? Ko kwarya sha'awa!* Takaici ne ya maka shi. Gashi bai da allura a gidan, balle ya mata ko zata ji barci. Amma dai yaji haushi sosai. "Me kika sha?" "Baby don kawai na sha just for fun ne fa!" Shi babban damuwarshi kada a wayi gari wata rana idan ba da shi ba ba zata iya daukar namiji ba, ko kuma ta hadu da wani ciwon. Tsaki yayi yana shiga mata abinda zai iya. Sai da ya fara da mata wasu kazaman wasan da tasa ita da kanta ta fara jin ta bata son domin bai da hanyar da zai bi da ita kawai, kawai ya shiga mata kafin nan ya koma yadda zata yi maza ta sauko, sai da suka dauki awa biyu da rabi domin maganin yana da karfi a inda ya ci karfinta shine inda tayi doggy style anan ya ga ta fara alamar zata kawo bai kyale ta ba, sai da suka kawo tare ya ce mata.."wannan ya zama last warning da zaki dauki wani magani a jikinki." Kamar tayi kuka haka take ji amma ta share tana faɗin. "Ai don mu ji dadi ne, kuma gashi nan kai ma ka ji daɗinka." Yadda tayi maganar kamar ya rufe ta da duka, ban daki ya shiga ya yi wanka sannan ya fito yana me nufar wurin kwanciyarshi. *** Ikhlas. Washi gari. Ni da Iram saloon muka tafi da lalle domin zamu fara sauka a gidan Khalisah ce, yar uwarsu Iram, kanwar matar gwamna suna zaune da mijinta a Dubai ne. Don haka muka tawo saloon bayan an gama min domin ni nafi Iram gashi sosai, kasancewar Maluma Buzuwa ce nima na dauko gashinta, muna zaune wasu mutane biyu mace da namiji, Kun san me? asalin wurin saloon din na manya mata ne irin matan masu kudin nan day Yaransu, sannan baka tab'a shiga wurin sai kana da katinsu na al'amar kai din kana da Alaka na musamman. Don haka nima na samu shiga ne saboda Iram Mommy Turai tana cikin tafiyar Matan alfarma wanda suke aiki domin Allah da mata da Yara. Shigowar mutanen yasa Iram mikewa, tana juyawa ai kuwa Matar ta kwashe ta da mari. Juyawa nayi tare da kwace kaina na mike kafin a fahimci wani abu na kwantsamawa matar nan Mari, ba a tab'a nawa ba ma ya lafiyar balle kuma ta tab'a min Iram da bana son ganin hawayenta. Shiga tsakiyarmu aka yi tuni ta rud'e, "Kika mare ni?" "Ita me ta miki kika mare ta? Oho kece Matar da muka yi rigima a gidan Rediyo? Kin ci karya kin kwana da yunwa, kai Malam Matarka bata da tarbiyya ce? Ka auro mahaukaciya madadin mata, abinda take yi ko dabbobi ba zasu yi ba, don Allah dubi zubar da aji mace babu aji ai gara buhun gawayi da ita, sannan idan kana da bakin Uwa don Allah ka je ta yafe maka wannan bata da banbanci da tumakai!" Wani irin ihu tayi tana faɗin. "Sai na kashe ki,na rantse sai na kashe ki." "Kin kashe sauro amma ba dai Ikhlas ba." Karshe jan matar aka yi aka fita da ita, muna zaune Mommy Turai ta shigo ranta a b'ace. "Baby mu ga fuskarki?" Ta kalla sannan ta juya gare ni. "Kin kyauta sosai haka ake son dan uwa ya nunawa duniya zai iya kome akan dan uwansa, Allah ya muku albrka." Sannan ta shige cikin babban parlour, inda tana zaune sai ga members na kungiyar Mata Alfarma. * First lady Saima M Shaiba A kowacce rayuwa kowa yana da dark side dinsa, sannan kowa yana da sirrin da yake boyewa domin biyan duniya. Ga Saima M Shaiba y'a ga Nafi'u Abubakar Shaiba, tana daga cikin fitinannun mata da suke goyan bayan LGBT, kungiyar rainbow 🌈 ta duniya, reshensu ta Jahar Zanzabira, wanda baya ga mijinta ko iyayenta basu san abinda take yi ba. Saimah ta kai matakin ba iya wannan ba tana support wani kungiya na musamman da ake safarrar Yara da yan mata izuwa ƙasashen waje karuwanci ta wannan gefen tana da goyan bayan mutane na musamman, sannan babban ƙungiyarta ita ce MATAN ALFARMAN, wanda yake da hadin gwiwa da nata. Government House. Yadda yarinyar take mata yasa take yi, tana kara rike zanin gadon, tana kerma yadda take ihu zaka ɗauka azaba ake mata amma ina ba azaba ba ce. Dabbancin da suke ne kawai, yarinyar da take mata wannan abin yarinya ce karama wacce bata wuce sha shida ba. Saboda yadda aka koyar mata shine ta saukarwa first lady duk wani tarzomanta, shine aikinta. Bayanta gama saka Saimah ihu ta fahimci ta sauka itama ta koma gefe tana biyawa kanta bukata har ta samu nutsuwa. Sannan ta wuce ban daki ta hada mata ruwa, sannan ta zo ta riko hannunta suka shiga ban daki ta zauna a bayanta tana mata wanka ko ma e suna iskancinsu, tana gama mata suka fito ta saka kaya, ta taimaka mata ta shirya ta fita daya dakin aka mata kwalliya. Sannan ta nufi dakin da yarinyar take tana zaune babu kaya har lokacin. "Beauty bari na dawo naga kamar ranki ya b'aci har yanzu don kin gani da linda ko!" Girgiza kai tayi cikin ladabi ta ce mata. "Mommy duk abinda kika yi daidai ne ni mai biyayya ce a gare ki, bani da haufi sai dai ina jin zafi idan naga kina tare da Linda idan akwai wanda ya dace da cinye kome naki Mommy ni ce bakina da harshena don ke aka yi shi Mommy ina mahaukacin sonki! Zan iya mutuwa kanki domin rayuwata bata da amfani matukar akanki ne, na yarda na amince ayi min akanki!" "Beauty na shirya xan fita zaki kashe ni da kalmanki, Baby v na yana motsi!" Rarrafewa Yarinyar tayi ta rike kafarta ta ce mata. "Idan ina raye ba zan barshi ya motsa ba, Mommy bari na cire miki kayan na tsotse yadda ba zai hanaki fita ba." "Beauty ki hada har da kanki na amince My Love!" Jan Saimah yayi zuwa gadon ta rabata da kayan sannan ta shiga mata abinda suka zab'a, kafin suka hade kamar wasu busassu kifi.. ** Dr Faris. Wani irin bakin cikin ne yake ƙara cika shi, idan ya ce yana jin dadin yadda Nady take janyo mishi magana tow yayi karya. "Kayi hakuri!" "Out Faruq!" Ya daka mishi tsawa wnada tun zamansu bai tab'a mishi irin haka ba, da sauri ya fita, shi kuwa Dr Faris ya dafe kanshi. "Why Nady?" Ya tambayi kanshi idan ya ce zai yi magana tow.. Top_notch season 4 ROYAL POLITICS is not free, pay N500 to get a complete access to the book. *Marubutan TopNotch Writers sun sake zuwa muku da sabon labarai masu ƙayatarwa a tafiyarsu ta Season Four:* *MAI_DAMBU kuwa ta faso muku ne da labarin da ya haɗa da Sarauta, Siyasa da kuma Soyayya, duka a littafin ROYAL POLITICS: An yanka ta tashi.* *AZIZAT kuma ta tattaro muku rikitacciyar soyayya ne da ya hawo jirgin JayKay ya dira a Kitchen ɗin Ziyada. CHEF ZEEY: Love in the Kitchen* *Account Details:* *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* *POSTING* *Ɗaya: 500* *Biyu: 1000* *Uku: 1500* *DOCUMENT (da zaran an gama posting zai koma)* *Ɗaya: 1k* *Biyu: 2k* *Uku: 3k* domin tura shaidar biya ko Ƙarin bayani, ku tuntuɓi: *08130269641* Ko *08137311900* Ko kuma *09063467258* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: ROYAL POLITICS 🔥 _An yanka ta tashi_ Ramlat A Manga Mai_Dambu TOP-NOTCH SEASON 4 Sadaukarwa ga Auntyna RUKAYYA GOMBE 🥰 🤩 😍 Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/HYpizDjKAkJB4QClSeLTvw *Hajiata indai kinsan kina Neman jaka da takalmi na fita kunya na alfarma na shiga taro na zuwa villa,to gaskiya kawata karki wuce group dinnan domin kuwa akwai luxury bag's unique shoe's jewelries iya ganinki,hmm baa cewa komai dai ki shiga idonki ya gane Miki yar uwa* 11 Dole ya fito daga asibiti bai da yadda ya iya da Nady, Faruq na ganinshi ya mike suka nufin wurin motarshi, ya bude mishi ya shiga sannan ya suka bar asibitin. --- Ita Nady koda Faruq ya ajiye ta a gida, zirga-zirga take kamar zata yi hauka ita da tasan yarinyar da ta mara ba ita ba d tayi mata rashin mutunci ba, ai da bata fara marinta ba, kallon kyakkyawar fuskarta tayi tana ji kamar zata mutu. Shigowa yayi ta juya tana kallonshi idanunta yayi jajjur, "Prince!" D'aga mata hannu yayi yana me wucewa ta, bin bayansa tayi sai ta juya tana kallon Faruq. "Munafuki mai ka gaya mishi? Gaya min me ka gaya mishi? Zaka gaya min ko sai na saka an b'atar min da ka...!" A fusace ya tawo ya riko hannunta suka wuce cikin parlourn ya turata. Idanunsa yayi jajjur kamar zai fado kasa ya ce mata. "Ki kiyaye ni wallahi!" Ya nuna mata yatsa,yadda yayi maganar idanunshi a warwaje yasa ta ja da baya saboda ba matukar tsoro ya bata ba, rufe bakinta tayi ta fashe da wani irin kuka, tana kallonshi da idanunta masu zubin na mage. "You hate me?" Ta tambaye shi tana wani irin sheshakar kuka, zubewa tai a wurin tana wani irin kuka ita kaɗai tasan yadda take ji yadda ya daka mata tsawa. Wucewa yayi ya barta a parlourn ta cigaba da wani irin kuka. *** His Excellency. Musharraf. Kallon Jagaba yayi kafin ya mai da hankalinshi kan Goga da yake zaune ya hade hannunsa dukka biyu. "Nace wannan rikicin ya kare anan!" D'ago kai Goga yayi yana kallon Mai Girma Gwamna. "Taya zai kare anan kashe min dan uwa yayi fa?" "Amma ai kai ma ka kashe mishi dan uwa dai ko? Dukkanku akan daukar fansa suke kashe kanku baku da buri ne? Baku da gobe ne? Ina bukatarku ko don amfanin zaben gobe." Juya kai Jagaba yayi ya ce . "Ai ni na yafe mishi, yanzu ma abinda ya faru bana ce daga daba ta ce domin abin bai bada ma'ana ba, duk Yaran dabana na kori kowa ni daya nake rayuwa." Dukar table din Goga yayi ya ce mishi. "Na rantse da Sarkin da yake busa numfashi, bai kare ba zan farauci Yaron dare da rana, zan tabbatar na kawo shi har nan, Yara biyu ka kashe min sannan ka nuna ba kome." "Wai kai Goga Jagaba ba shugabanka bane? Ba shi ya kawo ka cikin wannan harkan ba?" Dariyar renin hankali ya musu kafin ya ce mishi. "Ya kawo ni? Hmm kai ma kayi hankali kada ka yi renon dan kishiya!" Ya saka kai zai fita Musharraf ya ce mishi. "Dakata kada ka sake ka fita!" "Akan me ba zan fita ba? Kasan ko rufe ni ka saka ayi za a fitar da ni kafin faduwar rana, don haka zan fita amma ya sani yayi ta gudu sannan kada yayi sake ranshi yayi barci domin kuwa barci bana shi bane, ina gaya maka kowa ya hadiye tabarya lallai zai yi kwanan tsaye!" "Kai Goga dakata a wurin!" Juyawa yayi ya kalli Mai girma Gwamna ya ce mishi. "Ba naki jin maganarka bane amma matukar ina tare da wannan mutumin a wuri guda zan aikata kome, don haka ka kyale ni na tafi." Ya fada yana me barin parlourn domin guest house dinsa ya gayyace su. A lokacin da ya fito sai da idanunsa suka cika da kwalla, ya kashe burin Jigal ya janyo shi cikin kazamar rayuwa. Wayarshi ce tayi ƙara ya saka hannu ya Ciro ya manna a kunne. "Ina hanya!" Ya fada sannan ya kashe wayar kafin ya wuce wurin machine dinsa ya bugata kafin ya bar gidan. Wurin can solo town ya nufa duk da baya cikin nutsuwa yana isa masu kula da gate din suka bude mishi kofa ya shiga yana kallon kowa. Can wuri Ahmad Rilwani Yayari ya nufa ya zauna. "Ina jajjanta maka rashin da ka yi." Murmushin gefen baki yayi ya cigaba da kallon yan mata da suke yawo kusan tsirara. "An shigo da kaya, kuma kai nake so ka tsaya akan kayan." "Nawa kasona?" Kallonshi Ahmad yayi ya ce mishi. "Daidai da nauyin kayan." Mikewa yayi zai tafi ya ce mishi. "Me yasa baka son mata?" "Mace da kudi da maciji hatsarinsu yafi na sauran halittun, bar ni da Mandelata!". Ya fada yana barin wurin, sako ne ya shigo mishi yana gani ya juya tare da sara mishi. *** Zanzabira prison Zaune yake a gaban mutumin kamar ya kwanta mishi, don biyayya cikin sanyin murya da lallashi ya ce mishi. "Saura kaɗan ka bar nan gidan, na saka an shirya kome ka kara hakuri." Tunda yake magana bai ce uffan ba, sai da yayi nisa kafin ya ce mishi. "Babban burina naji an saka kukan mutuwar Attahiru Shehu Yayari, kana haka ka biya ni." "Nayi maka alƙawarin haka! In sha Allah zan gaya maka Zanzabira zata zamo namu." *** Ikhlas Tunda muka dawo saloon na samu Maluma ta gyara min kayana, ganin yadda kaina yake rawa ita kanta bata san me yasa nake zumudin zuwa ba, cikin damuwa wanda nake iya hango shi a cikin idanunta ta ce min. "Zainab!" A duk lokacin da ta min irin wannan kiran don bata cika kiran sunana ba sai babban dalili. "Na'am Maluma!" Na amsa ina kai lomar shinkafa da waken da tayi. "Ki ji tsoron Allah, kada samun damar baki ganin mu yasa ki aikata abinda ranki yake so, yana yana ganinki idan ke baki ganinshi. Na baki shawara ki rike azkar domin shine makamin Muminin, Zainab ni dai babu yadda na iya ne amma da ba zaki bi Turai ba, domin kuwa matar da bata so ki tuntuni ba, har abada ba zata tab'a sonki ba. Amma ki cigaba da addu'a. Allah yana tare da masu addu'a da imani da shi." Nasiha da Malama take min sai nake ganin kamar ko bata son naje ne, domin abin ya min yawa wallahi kawai don zan bisu zuwa Dubai sai ta min takara. --- Haka Ya Abid da Ya Yunus suka zo suka ta min fada da kwakwazo haka Ya Nawwas da yaji xan tafi sai da ya kirani tayi ya min mita wai na kama kaina. Ban san me yasa suke ganin laifin Mommy Turai ba, kwana biyu kafin Tafiyar Abba da kanshi ya dauke ni muka fita unguwa, fada muka je gidan Alhaji Mamman Abba yayari, lokacin da muka je na gaishe shi cikin nutsuwa ya kalle ni cikin fara'a ya ce min. "Zainab ko?" Gyada kai nayi, "Allah ya miki Albarka." Daga haka ya juya kan Abba ya ce mishi. "Bai zama dole kiwon ya zama daidai ba, amma ni a lissafina akwai shirin da zai iya kai da wani abu, wata sati naji labarin dawowa damina!" Shiru Abba yayi kafin ya ce mishi. "Idan har an samu mammakon ruwa tow ba mamaki shukar tayi kyau domin ita irin da za a zuba bai zama dole ya wadata ba." Dariya irin na manya Alhaji Mamman Abba yayari ya ce mishi. "Ba sai lallai wancan irin ba." Amma maganar gaskiya tun fil azal wancan irin muka tsaya a kai idan kuma aka samu akasi dole mu yi amfani da yan sati bakwai." "Kana tsammanin sai ya zama dole ne za ayi amfani da wancan din?" "Kwarai da gaske." "Shi kenan Allah yasa mu dace, Y'ata ga wannan." Ya mika min kyauta, girgiza kai nayi Abba ya ce min. "Amsa!" "Allah ya saka da alkhairi." "Ka mata miji ne?" "Tukuna dai ka ganta nan niman maganarta yayi yawa." "Allah ya mata albarka, Yaran yanzu baka iya masu da na nimawa Matawalle ita domin rayuwarsa ta gyaru!" "Ikon Allah waye Matawalle?" Murmushi yayi ya ce mishi. "Ba zaka gane ba amma lokaci zai nuna ganar damu." Shiru nayi kaina a kasa wani Matawalle aka samu kowa ye ba zan aure shi ba." Sun gama maganarsu sannan muka bar gidan,a hanya Abba yake ce min. "Kina da wanda kike so ne ko babu?" Kaina a kasa nace mishi. "Dama Uwais ne kuma ka ce na daina kula shi." Shiru yayi yana cigaba da tukinsa. "Babu kenan." "Eh shi kenan !" Muna isa gida ya kira Alhaji Mamman Abba yayari ya ce mishi. "Ka shirya idan suka dawo sai ayi bikin!" "Masha Allah gaskiya na gode, zaka same mu masu rikon amana." Top_notch season 4 ROYAL POLITICS is not free, pay N500 to get a complete access to the book. *Marubutan TopNotch Writers sun sake zuwa muku da sabon labarai masu ƙayatarwa a tafiyarsu ta Season Four:* *MAI_DAMBU kuwa ta faso muku ne da labarin da ya haɗa da Sarauta, Siyasa da kuma Soyayya, duka a littafin ROYAL POLITICS: An yanka ta tashi.* *AZIZAT kuma ta tattaro muku rikitacciyar soyayya ne da ya hawo jirgin JayKay ya dira a Kitchen ɗin Ziyada. CHEF ZEEY: Love in the Kitchen* *Account Details:* *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* *POSTING* *Ɗaya: 500* *Biyu: 1000* *Uku: 1500* *DOCUMENT (da zaran an gama posting zai koma)* *Ɗaya: 1k* *Biyu: 2k* *Uku: 3k* domin tura shaidar biya ko Ƙarin bayani, ku tuntuɓi: *08130269641* Ko *08137311900* Ko kuma *09063467258* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: ROYAL POLITICS 🔥 _An yanka ta tashi_ Ramlat A Manga Mai_Dambu TOP-NOTCH SEASON 4 Sadaukarwa ga Auntyna RUKAYYA GOMBE 🥰 🤩 😍 Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/HYpizDjKAkJB4QClSeLTvw *Hajiata indai kinsan kina Neman jaka da takalmi na fita kunya na alfarma na shiga taro na zuwa villa,to gaskiya kawata karki wuce group dinnan domin kuwa akwai luxury bag's unique shoe's jewelries iya ganinki,hmm baa cewa komai dai ki shiga idonki ya gane Miki yar uwa* 12 #Draculasbride Dakyar nake tafiya domin bakiɗaya hankalina a matuƙar tashe yaƙe. A harabar gidanmu na hadu da Nuraim. Tambyar da ya fada min shine. "Lafiya Ikhlas?" Kuka ne ya kwace min na nufi cikin gidan da gudu. "Abba me ka mata?" "Sai bita ka tambaye ta!" Duk yadda aka zo aji me Abba yayi min baki fada shi da kanshi ya gayawa Yan gidan ya bada aurena muna dawowa daga Dubai a fara bikin. Maluma bata ce cikanku ba, nayi kuka kamar raina zai fita karshe ma naso fasa tafiyar. Sai da Hajja ta bani maganin ciwon kai domin taruwa aka yi a kaina. Duk rashin shirin da Yunus sai da yayi magana cikin rarrashi yana faɗin. "Koma waye shi sai mun saka ya fasa aurenki, ai ba ke daya ba ce mace." A can dakin Abba kuwa zuba mishi abinci Maluma tayi yana ci yana kallonta. "Baki ce kome ba?" Ya tambaye ta. "Akan me fa?" "Akan Zainab mana." Dariya tayi tana faɗin. "Duk hukuncin da ka yanke kan Zainab daidai ne, dukkansu Yaranka ne ni ce bare a tsakaninku." "Na gode da karamcinki a gare ni, na gode da ba ni goyan bayan abinda nayi na gode sosai." "Ka bar godiya da kai da kaya duk mallakar wuya ne!" Daga haka suka yi shiru, --- Alhaji Mamman Abba yayari. Kiran waya yayi cikin sanyi murya ya ce. Ai Kano kana kusa da dan uwana ne?" "Eh Baba Mamman!" A ka fada a can wayar. "Saka mishi wayar a kunnensa idan har yana fahimtar kome!" "Tow shi kenan!" Ya faɗa, numfashin da ya ji an ja ne yasa shi cewa. "Ubangiji ya baka lafiya da nisan kwana, ka dawo garinka ana kewarka. Sannan maganar nan ce, kamar yadda ka ce, haka ne amma a gaskiya takalmin da yake sanyawa ta tsufa, idan har zaka bani goyan bayan tow ina son saya muku kai da shi sabon takalmi sai dai ban san yadda zaka amshi tayin sabon takalmin ba kamar yadda ka bari a can baya." Numfashi ya sauke shima Alhaji Mamman Abba yayari ya cigaba da cewa. "Izuwa yanzu kasuwar bayan fage ta kara samun yadda take so, kananun da manya namun dawa suka mutuwa, sai dai ban da wani ikon dakatar da haka, don Allah ka dawo domin ayi wani abu!" Dattijon ya fada hawaye na zuba mishi, shi kaɗai yasan irin ciwon da yake ji, amma ba yadda ya iya. Ajiyar zuciya ya ji an sauke cikin wani irin murya me nauyi aka ce mishi. "Zan zo!" hawaye ne ya kara zuba masa, domin tausayin dan uwansa yana kara cika mishi zuciya a kullum ya tuna mafarkin bayin Allah nan sai ya ji kome ya tsaya mishi. *** F&F gold miners. Yau kimanin shekaru biyu kenan da gwal yayi wani irin b'atar dabo, koda za a same shi sai anyi ta hako ana tafiya mai zurfi kafin a hako shi. Amma ba a samun shi ta sauki domin wahalar da ake sha. Alhaji Nafi'u ya kananaye kamfanin nasu bakiɗaya, don ya hamdame kome kuma baya jin zai kara barin wani daga cikin abokansa kuma abokan gabanshi su samu mafita. Sai dai an wayi gari kamfanin hako gwal din ta tsaya cak. An rufeta ma bata da wani amfani, haka yasa wurin ya zama matattarar marasa jin magana, sai mutane tsiraru da suke bin dare suna hako kuza, wata dutse ce itama mai daraja, haka yasa ba a san me akayi a wurin ba tunda an rufe ta ya zama abandon company. Wasu yara ne su uku suka tsallaka katangar, bayan sun gama abinda za su na rashin ji da shaye-shaye, sai fada ya kaure a tsakaninsu. Haka yasa biyu suka rufawa dan domin shi bai sha kome ba, kuma akan gaskiya ya gaya musu abinda suke yi bai dace ba, shine suka rufa mishi da duka, tun yana kare kanshi daya Yaron mai suna Amir ya dauki wani karfe ya soka mishi a gefen wuyarshi haka jini yayi ta tirsuwa karshe Yaron nan ya mutu a wurin suka gudu suka bar shi, wannan yasa jinin yayi ta malala yana gangarawa can kududdufin da ake hako zinari. ---- Da dare masu hako kuza da suka shiga kamfanin basu san me ya faru ba, haka yasa bakiɗaya suka zurma ramin da ake hako kuzan, sai da suka fara aiki wani abin mamaki ya fara bayyana musu shine madadin kuza ba sai ga gold ba, a wannan daren suka dibi arziki, sannan suka fita a cikin mutane fada ta sake kaurewa da wasu aka kashe mutum biyu, abin da basu gane ba zinari shu'umi dukiya ce, matukar ba a nime tsarkake ta daga Ubangiji ba, tow fa tana iya bayyana amma sai dai idan za a zubar mata da jini, a lokacin da abokai hudu suke kusan kullum idan za'a tafi hako zinari sai an yi sauka tare da yanka shanu da awakai a bata jinin, amma a yau da ta amshi jinin bil adam sai ta yi, ta yad'o tana baza shu'umancinta. Sannan wani abun da mutane basu gane ba, ita kanta zinari tana haddasa wani irin yaki domin a zubar da jinin kowa ita haka take so, a cikin mutanen da suka yi wannan hakon daren mutum biyu suka tsira suma don daya ya yarda zai dauki mafi kankantar kaso ne, haka yasa ya tsira. Bayan kwana uku da faruwan lamarin ne wurin ya kaure da wari da doyi, haka ya ja hankalin mutane wurin ai lokaci guda aka fara bibiyar kamfanin da wurin hakon zinarin aka ga gawarwaakin mutane kaca-kaca. Tuni Alhaji Nafi'u ya dirko wurin aka fara binciken gaske anan aka samu wasu duwatsun zinarin da suka zube tuni aka tattara gawarwaakin aka wuce da su asibiti sannan ba tare da b'ata lokaci ba Alhaji Nafi'u ya bada Umarnin. " A fara aikin hako zinari babu wasa an samu." *** Yau Laraba. Muka bar zanzabira zuwa lagos, a daren ranar muka bar Nigeria. Mun isa Dubai da safiyar Alhamis don murna ko barci ban yi ba, sai da muka isa masauki barci ya kwashe ni. Barci sosai nayi sai da na farka ne na ga ba kowa a dakin, wurin karfe uku na rana Mommy suka dawo ita da Iram da na ganta magashiya kamar zata mutu. "Ikhlas taimaka mata ki kai ta ban daki, mu ga abinda hali zai yi." Haka na riketa zuwa ban daki, tana shiga ta kamkame ni jikinta yayi zafi. "Cire min kayan!" Haka na kwantar da ita a cikin abin wankan, "Cire min pant din don Allah!" Haka ya cire mata sai ga audiga hade da dunkulen jini ya zubo bakiɗaya. Ajiyar zuciya take tana me juya kanta. A hankali take nishi jini ne guda-guda suke zuba har sai da ya fita dayawa kafin ta ce min. "Ni kira min Mommy ta kwashe!" "Iram me ya same ki?" Domin zuciyata tana raya min abortion suka yi, kallonta nake yi na kasa motsi. "Ki kira ta Please!" Haka na fita da sauri, ina isa kofar dakinta na ji tana faɗin. "Kada ka damu Lucky kayi yadda nace maka." Buga kofar dakin nayi kasancewar na jima ina jin lucky a bakin Iram ta ce babba Yaron Mommy Turai ne na nan Dubai, yana kuma kula da kome nata. "Ikhlas ce?" Ya tambaya. "Mommy kizo ta ce!" Bude kofar tayi yadda na ganta ban tab'a ganinta haka ba, murmushi tayi min ta mika min wani container. "Akwai wani bakin gudan jini ki saka shi a nan sauran ki saka handglob ki kwace kizuna a kan pit din." "Tow!" Na amsa a hankali, hannunta ya shafi kan hannuna, ban kawo kome a raina ba na juya da sauri. Kamar yadda tace min haka nayi na kwashe tas na zuba tare da flushing dinsa, ta ce min. "Ki zuba min ruwa amma mai dumi!" Haka nayi kuwa kusan ni ce nake kula da ita har ta gama wanka, ta fito a lokacin aka kawo abinci me zafi ta sha farfesu sannan ta sha magani da Mommy Turai ta bata. Tuni barci yayi gaba da ita. Wurin karfe shida na yamma ina zaune akan abin sallah Mommy Turai suka shigo da wata yarinya kyakyawa budurwa. "Mom Iram tun yaushe kuka iso ban sani ba?"yarinyar ta fada isowa wurinmu, murmushi Mommy Turai tayi tana faɗin. "Dazun da safe, da yake mun iso bata da lafiya ne shine muka isa asibiti, amma da sauki." Ta fada tana kallona, ina ga Mommy Turai ta manta ni dalibar jarida ce yasa take maganar da tasan kai tsaye xan ƙaryata. Amma ganin halin da Iram take ciki kuma da alamu anyi gudun kada a can kowa ya sani yasa ake zo nan, sai na bisu da idanu. Haka suka yi ta hira da Yarintarta har wurin karfe goma na dare ta ce zata tafi. Ta rakata, suna fita Iram na bude idanun. "Dama idanunki biyu ne?" "Eh taimaka min na shiga ban daki." Haka na rike ta, zuwa ban daki tayi wanka ta kuma sake zubar da jinin a wannan lokacin ko gabanta bata gani ta gaya min, haka na fita na kira Mommy Turai,aka sake ɗaukarta zuwa asibiti, an kashe kudi kan kamar ba a san darajarsu ba, kuma an mata karin jini, a daren muka dawo gida sai dai parlourn na ga wasu mutane maza da mata, tunda na gaishe su na wuce Mommy Turai ta tsaya, jikina ya bani ban yarda da su ba. Amma a haka na kwanta bayan na rufe dakin nayi addu'a. Kusan kwana uku kenan da faruwan lamarin, aka sallamo iram ni da yarinyar nan Nadrah mune a tare da ita ana sallamarta muka bazama garin Abhu dabi da yawo, shopping kamar mune jikokin karuna, domin kudi muke kashewa kamar ba gobe, ranar da muka cika kwana biyar Mommy Turai ta wuce Bangkok, ta barmu a gidan Khalisah Shaibah. Babbar ma'aikaciya ce a jami'ar Dubai, mace ce mai nutsuwa da kamala. Tunda ta ganni ta zuba min idanu. Bata yarda tayi min magana ba, sai da Iram suka fita da Lucky wanda yake zirga-zirga da mu, tana aiki a kitchen na shiga tayata ta ce min. "Me yasa kika biyo su?" Kallonta nayi ina murmushi n ace mata. "Iram ta gayyato ni!" "Da baki amshi gayyatar ba, akwai ƙaddaran da muke kai kan mu ga ita Akwai kaddaran da ita ke bibiyarmu. Kada ki yi wasa da addu'a ba a fushi da addu'a daga yau wannan ya zama izina a gare ki kada wani ya kara janki zuwa ga biyar bukatarshi." Gyada kai nayi muka cigaba da aiki. *** A daren ranar muna zaune Iram ta shigo dakin taci kwalliya ta ce min. "Ki zo mu je party kawar Nadra tana birthday." "Barci nake ji fa!" "Please zo muje Lucky yana jiranmu!" Haka na mike na saka abaya kamar yadda ta saka muka fita, wani store muka shiga ya zab'a mana wasu kayan arna, eh kayan arna ta mika min na ce mata."ke Iram ina tsoron kada Abba ya gani ya ji babu dad'i." "Ai baya ganinmu!" "Allah yana ganinmu, gaskiya ba zan saka wannan kayan ba." "Shi kenan na gode sai ki koma gida amma ni da Lucky zamu wuce " ta fada tana wucewa da kayan, riko hannunta nayi na amshi kayan na saka. Rigar ce iya cinya, ta kamani sosai. Sai sama rigar bra dina sun fito tantsantsan, tun dama can ina da kayan marmari balle da na saka kayan sai na sake fitowa kamar irin kalangun nan, haka yasa Iram da Lucky suke ta kallona. Kare kirjina nayi, ina faɗin. "Meye haka?" "Abu na gani!" Inji Iram tana dariya. Komawa Lucky yayi ya dauko wata top jacket ya mika min yana taunar chew gum. Amsa nayi na saka sai na samu ya ɗan rufe min kirjina, na saka wata high heels red kalar kayan, sai bakin jacket din ya tafi dai-dai, sai yar karamar pose da na dauka muka tafi, koda muka isa get pass Lucky ya nuna mana, muka shiga cikin baka iya jin maganar kowa saboda kida kawai ana ta rawa ashe ni ce kawai nayi shigar mutunci kuma aka barmu muka shiga saboda get pass dinmu, wurin ya cakude baka jin kome sai tashin kida yake. Wuri can na nima na zauna aka bani ruwa naki sha, ina zaune Iram da Nadra suka tawo da wasu kawayensu aka rufa anata shewa anan ne iram ta zuba min Chapman na sha, a hankali nake ganin wurin yana juya min ta kara zuba min domin har ita sha take yi, a hankali na daina fahimtar kome. Sai bayan kamar awa daya na bude idanuna, na ji ana faɗin. "Na bada dalla miliyan goma!" Dan hasken da yake nuna allon aka haska an rubuta harufan Mr Knight, can wani daga can ya ce. "Dala miliyan talatin!" Shi kuma an rubuta Draculas! "Akwai me ja?" "Talatin da biyar?" "Ya kara fa akwai mai ja?" "Dalla biliyan goma!" "Draculas ya kara akwai mai ja?" Daga nan ba a kara magana ba, aka buga karfen da yake nuna alamar an sayar mishi. Wai ma tukun waye aka sayar? Nake tambayar kaina. Ina zaune a cikin kage aka zo aka bude ni, wani mutum mai sanye da mask ya zo ya fitar da ni, tare da daukata a kafad'arshi, a hankali yake fita har ya kai ni wani daki, wanda nake da yakinin a cikin hotel din da muka zo party ne. Bayan an fitar da Ikhlas Hajiya Turai ta sauke ajiyar zuciya. "Tana faɗin. "Lucky ina nad'e videon abinda ya faru a club ko?" "Eh Hajiya!" "Alhamdulillahi zan wuce Bangkok a daren nan zuwa gobe ka tabbatar ka nuna tab'ata sauran kuma zan ji da shi. Murmushi Mommy Turai tayi tana faɗin. "Dole ka janye auren da zaka kakkabawa Iram Junaidu." *** Tunda aka kai ni dakin aka watsa ni a gadon, nake barci sama sama. Har gari ya waye. Bude idanu nayi na ganni a cikin dakin babu kowa. Na kuma yi kokarin tuna abinda ya faru ban tuna ba, bargon da aka lullube ni da shi na yaye na a hankali nake bin kayan jikina da kallo ba kayan da naje Party da shi bane, normal rigar barci fari riga da wando, sai gashina da aka warware min shi da na tufke. A gefen gadon na ga wani takarda an rubuta. *Sayanki nayi don haka, ki tabbatar kin ajiye a ranki zan nimo ki a duk inda kike a duniya sannan ke amaryata ce kada ki sake ki hada shimfid'a da wani domin Zan hukunta duk wanda ya kalle ki, You Are my bride!* #Draculas A haukace na sako a gadon, tare da bude ban daki babu kowa kayana da na gani a kasa na dauka wani takarda ne ya fado. *Kin yi min kankanta da na ci moriyar kudina! Amma Boons dinki natural ne tare da skin dinki! Ki tafi ban daki ki duba kanki daga Boons dinki zuwa kirjinki na ajiye miki shaidar da ko mutuwa kika yi ni zan gane ki!* Da sauri na shiga ban daki rigar na fara kwabewa rubutu ne aka yi. "Draculas bride aka rubuta, ihu na saka tare da kamkame jikina, me yasa na fada hannun yan shan jini ni abinda ya fara zuwa min kenan, da gudu na shirya kwashe kayana na fita da gudu, na nufi stair n a saka domin tsoron amfani da elevator nake, kuka ne kwace min a hanyar sauka ksa na bude pose dina, wayata na cire na kira Abba. Bugu daya ya dauka. "Abbana zan dawo gida?" "Me aka miki?" "Ni gida kawai nake so!" Na fada daidai wutar stair din yana daukewa. Wani irin tsoro ya kamani, haka nayi ta sauka da gudu, kusan hawa ashirin da wani abu, sai da nazo kusan sauka na goma sha tara na fado, ihun da nayi ya janyo hankalin wasu ma'aikata suna iskancinsu. Aka kira motar asibiti. Suka tafi da ni. ----- A yadda Hajiya Turai taso sai abin ya zo da tangard'a domin domin kiran da Malam Junaid da Iram suke yiwa Ikhlas yasa aka samu labarinta, lokacin da Hajiya Turai labari ya je mata kamar zata yi hauka amma sai tai ta fada ta ce mishi. "Ya san yadda zai yi ya gama kome akan Nadra. Ita kuwa Nadra kusan tare aka sayar da su da Ikhlas ita wani Balarabe ne ya saye ta, ya kai ta gidansa ba wai don kanshi ba sai don danta da yake da laluran hauka, sannan idan ciwon ya tashi haka zai ta kokarin hakewa mata masu aikin haka yasa likita ya bashi shawarar ko zai nimo mishi mace a ajiye ya domin biyar bukatar dansa shine ya samo Nadra kusan dala dubu dari tara ya saye ta, tunda ya wurgata dakin take ihu a zo fitar da ita amma ina, ihunta ne ya tashi Yaron ya zuba mata idanun. Domin babu kaya a jikinta. Kare kirjinta take tana faɗin. "Kada ka cutar da ni." Damke ta gayen yayi ya kira mata idanun. "Abie a ina ka samo min abu me kyau haka?" Daga nan ya wullata gadon.. *** MATAN ALFARMAN. A fusace Hajiya Layla take kallon Sam Suhaima ta ce mata.. "Idan har wani abu ya sami Nadra wallahi ba zan yafe ba kuma ba zan yard ba." "Ki min shiru waye ya ce ki sayar da Iram? Wannan abun iya na waje muke tab'awa baki da hankali ne da zaki tab'a Iram? Ko ance miki ita Uwar Iram bata da hankali ne? Ba Iram ba ce Yarinyar da nace kada ku tafi da ita sai da kuka.tafi da ita ko? Ai naga kudinki ya shigo na kungiyar ya shigo ki sani ku san hanyar da zaku dakatar da tonuwar asirinmu yan iskan karuwan banza karuwan wofi, ki sayar da g***dn iram ta sayar da na Nadra sai ki gaya min da ke da ita waye ya fadi nan na gaya miki kada ki fara abinda ba zai bude miki ba, kika ce ana niman budurwa yar asalin gidan Malam Junaid kika ce Iram hmmm ki tanadi zaman lafiya domin Turai tafiki karfi na gaya miki babu yadda zaki iya rusata... Top_notch season 4 ROYAL POLITICS is not free, pay N500 to get a complete access to the book. *Marubutan TopNotch Writers sun sake zuwa muku da sabon labarai masu ƙayatarwa a tafiyarsu ta Season Four:* *MAI_DAMBU kuwa ta faso muku ne da labarin da ya haɗa da Sarauta, Siyasa da kuma Soyayya, duka a littafin ROYAL POLITICS: An yanka ta tashi.* *AZIZAT kuma ta tattaro muku rikitacciyar soyayya ne da ya hawo jirgin JayKay ya dira a Kitchen ɗin Ziyada. CHEF ZEEY: Love in the Kitchen* *Account Details:* *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* *POSTING* *Ɗaya: 500* *Biyu: 1000* *Uku: 1500* *DOCUMENT (da zaran an gama posting zai koma)* *Ɗaya: 1k* *Biyu: 2k* *Uku: 3k* domin tura shaidar biya ko Ƙarin bayani, ku tuntuɓi: *08130269641* Ko *08137311900* Ko kuma *09063467258* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: ROYAL POLITICS 🔥 _An yanka ta tashi_ Ramlat A Manga Mai_Dambu TOP-NOTCH SEASON 4 Sadaukarwa ga Auntyna RUKAYYA GOMBE 🥰🤩😍 Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/HYpizDjKAkJB4QClSeLTvw Dakata hajia💃💃💃💃💃 kin Dade kina Neman inda Zaki sai amintattun jaka, da takalma, sarkoki,masu kyau da quality cikin farashi Mai sauki❓ Ina marabtarku zuwa cikin wannan gida tare da kasancewa da juna,wannan gidan na RUMIEE UNIQUE BAG'S GALLARY na budeshi ne saboda na Baku damar siyan jaka,da takalma na Yara Dana manya masu kyau da quality da Kuma saukin kudi cikin aminci daga wajena.masu siyan daya da masu sari duk Muna mataba daku Muna Kano Muna Tura kaya kowanne state da makotan Nigeria cikin yardar allah 13 Victims IKHLAS Ko lokacin da na farka, Iram da Aunty Khalisah na gani, hannuna da ya min nauyi na kalli sai dayan da aka saka mishi ruwa, a hankali kome ya fara dawo min na rintsa idanuna. Tare da fashewa da kuka. "An gama da ni, me yasa na zo? Me nayi na cancanci wanann kyautar? Ni ban cutar da kowa ba me yasa?" Na cigaba da kukana, har nurse suka shigo aka cire min ruwan nayi na shiga ban daki nayi wanka tare da alola na gabatar da sallah da ake bina, lokacin da na idar Lucky ya shigo da ledojin abinci. Kura mishi idanu nayi, "wani abu ne?" Dafe kaina nayi da yake sara min hawaye ya zubo min kafin na kalli Iram. "Sai da nace miki ba zanje ba me yasa kika min haka?" "Me kike nufi?" Ta tambaye ni, "kamar ya me nake nufi? Bayan kin san abinda kika bani ke kika yi led dina zuwa ga hell Kuma ki ce me nake nufi me kika ba ni na sha?" Ja da baya tayi Aunty Khalisah ta riko hannunta cikin fushi ta ce mata. "Yes she have right ta san me ya sa kuka kawota? Kun dauka kowa jahili ne irinku? Me kika bata taci ko na kira cop su zo suyi gaba da ke." "But Aunty nima ban san me na sha ba. Gaba-daya a wurin muka kwanta bayan Ikhlas ban ga Nadra ba?" Gabana ne ya fadi wata victims? "Innalillahi wainnalihir rajoun? Ina take?" Na tambaye ta, Lucky ne ya juya ya fita. Sai lokacin Aunty Khalisah ta ciro wayarta, ban san wa ta kira ba, amma bayan minti talatin aka kara kiranta. "An samu Nadra!" Suka fita da gudu, nima tsoro ne ya sa na kasa zama a dakin na fita aka turo kofar, sannan ya rufe gam. dogo ne sosai cikin bakin kaya, asalin rigar hade take da wata alkyabba baka ce, ta rufe har fuskarshi. Ja da baya nayi domin bana gane fuskar domin wani bakin abu da aka saka. Takowa yake har gaba. Ihun da nayi yasa shi tsaya cak, kafin ya iso cikin wani irin sauri ya shake wuyata, allura ya soka min a wuyata. "Kin cika ihu! Kallonki nazo yi You take my attention! Ban sani ba ko don im lust to womenizer, daga yau zan cigaba da bibiyarki naso na manta da ke sai bukatar haka ta taso, amma wannan bakin naki ya kirani. Tunda Uwata ta haife ni ban tab'a wasan banza da wani namiji ba, amma yau garin son burge wanda basu damu da kai ba, nayi invite unguest rayuwata. Bana ce na san me ya faru ba, domin tun ina sense dina yake sumbatar bakina zuwa kirjina. Daga nan ban kuma sanin kome ba. Sai after few days, wuyana da na ji yayi min nauyi yasa ni kai hannu zan tab'a Mommy Turai ta rike hannuna. "Kada ki tab'a, ciwo ne?" Juya kai nayi na ga Abba da Maluma a gefe hawaye ya zubo min, na mika mata hannu. Zuwa tayi ta rike hannuna. "I...m....im so....so... sorry!" Na faɗa da kyar kamar ana rike min maganar, murmushi tayi tana faɗin. "Ya isa Allah ya baki lafiya." "Ban da munafunci irin na yau taya za ayi ace su yan mata uku su yi hatsari amma ita Irak ta samu lafiya ita wannan a karya mata wuya, ita kuma wancan ta bugu a cikin a wani garin gabbabba ake wanann aikin sai dai a duniyar Turai." Yadda Hajja take magana zai saka ka fahimci akwai wani abu da tsohuwar ta fahimta. Bayan fitar Mommy Turai da su Abba ne Maluma take gaya min duk mun dawo Najeriya, kuma Nadra itama tana asibitin. Kasa magana nayi don dama maganar ba zai yiwu ba saboda ciwon da yake wuyana. A hankali na rike hannunta nace mata. "Maluma muje gida!" "Sai kin samu sauki!" "A'a muje kawai!" "Me yasa?" Da sauri na ce mata. "Zai zo wallahi ya ce zai zo!" Na faɗa ina zare, "babu wanda zai zo." Ta fada min, kallon kofar nake ina tuna yadda ya zo can Dubai, Maluma bata yarda ta bar ni ba. Domin ni kaina na kasa sake ta, haka yasa ta kara yawaita addua a kaina har barci ya dauke ni, mai cike da ban tsoro. *** Rigima mai suna rigima aka yi tsakanin Hajiya Turai da Hajiya Layla, domin kowacce tayi furucin sai ta ga bayan yar Uwarta. "Yanzu dai ba wanann ba ina kudin Yaran?" Inji Hajiya Suhaima, "tuni na saka an turo!" Inji Hajiya Turai tana hararan Hajiya Layla. "Bamu kudin da ya shigo, jin Hajiya Nana tana mika musu tap din da yake dauke da kome na su. "Kamar ya? Dala dubu dari biyar na MATAN ALFARMA, dala dubu dari biyu na Hajiya Layla, dubu dari da goma nawa na sauka sauran na rabawa Yaran da suka min aiki dilalan da suka min kome." "Ba shi muka tambaya ba na yar Mijinki? Ikhlas!" Kallon SAN Suhaima tayi irin kallon renin wayon nan ta ce mata. "Wannan nawa ne, ba na wani ba kuma duk wanda ya ce zai shiga cikin dukiyar ni da shi ne." "Baki isa ba, tunda Ikhlas bata yi abinda zata ci kudin ba sai ki dawo da kudin wanda ya saye ta zai bibiye dukiyarshi." "Yaci karya ya kwana da yunwa, dukiyar da ya shigo hannuna ba zan yi wasarere da shi ba." Ta fada tana mikewa. "Turai ki kawo dukiyar nan mu raba!" Wani kallon banza tayiwa Hajiya Nana. "Akan me? Ba fa G***din yarki na sayar ba, kuma akan me zan raba kudin da ku? Wannan dai zancen banza ce daga mutanen banza." "Zaki raba kudin nan ko kin ki ko kin so, gara ki saka a ranki raba kudin nan shine mafi alkhairi. Na baki nan da kwana uku ko raba ki kawowa kungiya kasonta." Inji Saimah Shaiba First Lady. Kallon Saimah tayi ranta na soya. "Idan naki fa?" "Ba ma zaki k'i ba, domin kuwa sai a kara durawa Iram sabon ciki, ko zaki ta zubarwa matuƙar kika sake ta fito zan samu masu cinta kuma ki biya kudin." Ta dauka tana daura daya akan daya. Kanwar Ubanta ce amma tasan dukkansu idan aka cire Khalisah da Iman sune halinsu ba a san wasu irin mutane ba ne domin basu da alkibla. "Na ji zan bada shi kenan! Zan baku a naira." "Waye zai karbi Naira da bai da daraja? Ki bamu in dollars." Inji SAN. "Ok done." Ta fada tana barin parlourn. Tana barin wurin suka kwashe da dariya, tabbas dole su ci rabonsu. *** Faris Kusan sati daya kenan ko ma fiye da sati guda, kowa yana harkan gabanshi ita kamar Mayya idan ta ganshi sai tayi ta ji kamar ya je wurinsa amma shi ya dauke wuta abinda yake gabanshi ya ishe shi. Gashi a yan kwanaki nan jikin Mai Martaba ya motsa haka yasa yake ta nazarin tafiya can Germany ya ganshi amma Abu ya ci tura, ko jiya da kayansu Uwais ya iso sai da Faruq ya tsaya aka damka kayan a hannunsu, tun jiya yake ganin kiran Alhaji Nafi'u, ya rasa inda zai cusa kanshi. Yanzu ma wasu bayanai aka turo mishi akan F&F gold miners yake dubawa wayarshi tayi ƙara, ganin Ummina yasa shi amsar kiran. "Na'am Ummina?" Ya faɗa, "Duk abinda kake ka tawo ina son magana da kai!" "In sha Allah ana sallah magariba, zan zo!" Ita ta kashe wayar, bayan an fito sallah ya shiga gidan, a parlourn ya samu Nady tana sheshakar kuka, bayan ta idar da sallah , gefenta kanenshi ne mata uku, Aneesa sai Fatimah Goggo Fatu, sai Yakaka Hadiza. Wuce su yayi don ya lura munafunci ya jika su ya shanye. Turakar mai Babbar daki ya shiga, ya nemi wuri ya zauna. "Aneesa ki ce ta shigo." A hankali Nady ta mike tana takawa a hankali, tana kuka baturiyar fuskarta tayi jajjur. Zama tayi kanta a kasa. "Me ya haɗa ku?" Kafin ya gyara zama ta ce mata. "Kawai don dan wani abin da bai taka kara ya karya ba, shine yake ta fushi yaki ko kula ni balle ya ci abincin da nake girkawa!" "An yi haka?" Mai Babbar daki ta tambaye shi. " "Eh!" Ya ce da sanyin rai. "Bana ce ka daina b'ata mata rai ba?" Shiru yayi yana dunkule hannunsa. "Nadiyyah ki yi hakuri, wannan matsalar ko ni zan magance shi ba sai kin kiran danginki ba, wannan me sauki ne a wurina, ba zai kara ba." "Ummi har b'ari nayi fa!" Ba shi ba hatta mai Babbar daki sai da suka kalle a haukace suna masu bin ta da idanu, shi na kaduwa da mamaki bayan yasan kome ita kuma Mai Babbar daki kauna da son ganin jikanta yasa ta riko hannunta. "Kana da imani kuwa? Saboda bakar zuciya ka saka tayi asarar gudan jininka?" Idanunshi ne yayi jajjur domin bai tab'a tsammanin renin hankalin Nady ya kai har kan mahaifiyarshi ba sai yanzu. Kalaman mai martaba ne ya ke yawo a kanshi. *Ba zaka gane ni'imar da Allah yayi maka da samun mace daga kyakkyawar nasaba ba, sai ranar da ya dace ta rufa maka asiri, zaka gane ba kowacce mace bace zata boye gaskiyar ta baka gaskiyar ta dauki laifinka ba, Ina baka shawara akwai lokutan da zaka so ka ji me yasa na ce haka, don nasan zaka zo domin tambaya ta* A hankali yake sauke ajiyar zuciya yana jin fadar da Mai Babbar daki take mishi har ta gama sannan ya ce mata. "Allah ya huci zuciyarki. Zan koma massalacin ayi isha da ni!" "Allah ya tsare. Amma daga yau fadar ya kare ka zauna lafiya da matarka ga Abdulhafiz yana zaune da Matarshi lafiya amma kai ka gagara yin abin arziki, ta samu cikin ka saka ya zube don Allah ka kula da rayuwar ta." Gyada kai yayi ya fita a gidan, babban zauren ya nufa anan ya samu Alhaji Mamman Abba yayari, zaune shi ɗaya sai dogarai da suke tsaye a kofar. Yana shiga ya zauna shiru tunda yayi sallama. "Yarima Faris!" D'ago kai yayi kafin ya sauke kai kasa. "An yi maka wani abu ne?" Girgiza kai yayi yana cigaba da kallon kasa. "Ko kai da iyalinka ne?" Duk da baya son ya fada amma kuma sai ta ga kamar Abbansa ne a gabanshi. "Mahaifinka ya gaya min bayan dawowarsa daga inda kake ya gaya min bai ji dadin auren da ka yi ba, na ce ya bika da addu'a ya ce yana yi, amma shi matar ce bata mishi ba. Tabbas ya hango wani amma kuma ya fika gaskiya. Wannan kujeran da kai ya dace, sannan duk wanda za a bawa babu wanda zai iya rike shi da adalci kamar kai, amma kuma." Ya sauke ajiyar zuciya mai dan nauyi ya ce mishi. "Matarka ba zata iya rayuwa da wata mace ba, abu daya nake so daga gare ka gobe za ayi zaman fada zan mika bukatata, Please ka min alfarman karba idan ka ji." "Me yasa?" "Saboda ta haka kawai zan iya samun nutsuwa." "Ni rabin rayuwans a wajen kasar nan nayi taya xan iya fuskantar kalubalen al'umma?" "Zaka iya idan ka samu right woman a gefenka zaka iya Faris zaka iya na rantse zaka iya sai dai a yadda idanun mai Babbar daki ya rufe bana jin zata bari wata mace ta shiga tsakaninta da samun biyar buƙatarta wanda tana yi ne domin kai." Abinda ya sa ya fadi haka ko kwana biyu da suka wuce Mai Babbar daki ta kira Alhaji Mamman Abba yayari ta tuna mishi kada ya sakankance akan kujeran koda yau Allah yayi ikonsa akan Attahiru Shehu Yayari tow fa Salmanu Faris yana raye, bawa Salmanu Faris mulki ba abu ne mai wuya ba, amma yana bukatar wata Sarautar gargajiya kafin a bashi na jaha bakiɗaya. Don haka Alhaji Mamman Abba yayari ya shirya wani taro na musamman gobe asalin garinsu Mahaifiyar Mai Martaba Hajiya Maryam garin farin kasa........ *ina mata yan gayu ina mata yan yayi! Tow ku matso nesa ta zo kusa collaboration Tangaza_Perfume tare da Anum∆Luxury Perfume sun zo muku da kayan kamshi gida da na jiki kai ba iya nan ba hatta turaren kaya irinsu.* Mamoul all colors are back in stock. Mamoul turaren turara kaya. Ga kamshi ga kama kaya da gida. Available in; MAMAOUL MADINA, MAMAOUL MARYAM, MAMOUL BADAR & MAMAOUL SABAYA. Each one 3500 *New Drop!* *Nassem Oil – 100ml* Rich, elegant & long-lasting. This premium fragrance oil is everything your collection needs — and it’s only *₦8,000!* *Luxury in a bottle.* | Own Your Scent, Own the Room* *Mosuf 50ml Body Spray* Smooth. Fresh. Long-lasting. Only *₦5000!* ✨💥 Smell amazing, every single day. *DM to order!* *Storm for Him & Her – ₦4,500* each Fresh, fierce, and made to turn heads. Whether it’s *Storm for Him* or *Storm for Her*, you’re getting bold confidence in a bottle — just *₦4,500!* A perfect 50ml to carry your essence wherever you go. Subtle. Powerful. Unforgettable. Now available: ₦2,300 per piece | ₦27,600 per dozen. Available Just DM 08130269641 [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: ROYAL POLITICS 🔥 _An yanka ta tashi_ Ramlat A Manga Mai_Dambu TOP-NOTCH SEASON 4 Sadaukarwa ga Auntyna RUKAYYA GOMBE 🥰🤩😍 Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/HYpizDjKAkJB4QClSeLTvw Dakata hajia💃💃💃💃💃 kin Dade kina Neman inda Zaki sai amintattun jaka, da takalma, sarkoki,masu kyau da quality cikin farashi Mai sauki❓ Ina marabtarku zuwa cikin wannan gida tare da kasancewa da juna,wannan gidan na RUMIEE UNIQUE BAG'S GALLARY na budeshi ne saboda na Baku damar siyan jaka,da takalma na Yara Dana manya masu kyau da quality da Kuma saukin kudi cikin aminci daga wajena.masu siyan daya da masu sari duk Muna mataba daku Muna Kano Muna Tura kaya kowanne state da makotan Nigeria cikin yardar Allah 14 Matawalle or Wali Hakimin Garin Farin ƙasa. Shi dai bai ce kome akan zamansu da Nady ba, amma tun wancan case din farko dayawa a cikin gidan sarautar sun san yadda yake rayuwa, sannan sun san yadda take gudanar da rayuwarsu. Haka yasa a gefe guda akewa Mai Babbar daki dariya Musamman Kilishi da da mai bi mata, a duk lokacin da zasu ga Nady tow abin dariya ce a gare su, ba shakka ko shi Alhaji Mamman Abba yayari Uwargidansa Hajiya Barra'u ta gaya masa cewa gaskiya yayi wani abu akan Al'amuran Salmanun Faris, domin magana na zuwa yana tafiya a kunnenta. "Idan Allah ya kai mu gobe kazo Fada don Allah." D'ago kai yayi ya sake murmushi don ji yake kamar mai martaba ne a gabanshi. "In sha Allah!" Ya fada a hankali, "ka ci abinci kuwa?" Wannan shine lokacin farko da wani ya tambaye shi ya ci abinci bayan Faruq, girgiza kai yayi yana faɗin. "Zan saka mr Brandy ya girka min kafin na koma." "Ko zaka raka ni unguwa ne, idan ba zan takura ka ba?" Murmushi yayi ya ce mishi. "Tow Baba babu takuri." Kiran sallah isha ya dakatar da hiransu, suka fita massalacin, gwanin ban sha'awa yadda suka jera Alhaji Mamman Abba yayari yana zoyalarshi, shu Kuma sai murmushi yake tayi yana sosa kanshi. "Lokacin kana Yaro kafin ka b'ace, ka sha zuwa wurina da dokinka, ranar da aka yi rashin sa'a dokinka ya mutu kai ta kuka a kofar Fada, a lokacin ni dasu Attahiru da Junaid da Saddam mun tafi wani aiki a garin Farin ƙasa. Ai ko muna dawowa muka samu labarin abinda ya faru ga dokin a gabanka kana sharban kuka." Murmushi yayi har lokacin bai yi magana ba. "Bayan mun saka a tafi da dokin kace kai ba za yarda dokin ba, sai dai a binne, tun daga lokacin Junaidu ya ce, yana maka kallon" kabbaran da aka yi yasa shi kara sauri. Tare da rikon hannun Faris lokacin da suka isa an fara karatun sallah. Haka suka bi sawun baya, bayan an idar suna addu'a, Alhaji Nafi'u ya karaso inda suke. Ko ya manta massalaci suke ya ce. "Mamman Abba yayari shi wannan dan naku bai san line din da zai na tsayawa ba ne?" Kallonshi Alhaji Mamman Abba yayari yayi bai ce kome ba. Zai kara magana Alhaji Mamman Abba yayari ya ce mishi. "Muna masallaci ne kuma dakin Allah ne." Shiru yayi har suka gama addu'a wani mutum ya mike yana niman taimakon bayin Allah su taimaka mishi kudin da za ayi wa yarshi aiki " ciro waya Faris yayi ya kira Faruq. "Na'am!" Ya ce daga bayansa. Juyawa yayi mishi alama da idanu. Nufar mutumin yayi ya ce mishi. "Muje daga waje!" "Tow!" Mutumin ya fada yana bin Faruq. "Nawa ne kuɗin!" Mika mishi takardan yayi, ya amsa sannan ya ce mishi. "Shi kenan!" Ya saka hannu a aljuhunsa ya ciro kuɗin ya bashi wanda yake hannunsa ya ce mishi. "Kana da account?" "Eh" amsar number account din yayi ya tura mishi dubu dari uku, don ana niman dubu dari biyu da shida, kuma a hannunsa ya bashi dubu dari. Zubewa kasa yayi zai yi godiya ya d'ago shi yana faɗin. "Gashi can wanda ya baka ba ni ba ne? Jeka Allah ya bashi lafiya ayi fatan a yi aikin cikin nasara." "Allahumma Amin!" Ya fada yana takewa su Faris baya. Wurin motar Faruq suka nufa Alhaji Nafi'u ya kai hannunsa ya dafa kafad'arshi. Juyawa yayi ya kalli hannun ya wani haɗe rai ya ce mishi. "Sauke!" Ba musu ya sauke, kallonshi yayi ya ce mishi. "Kana da matsala da ni ne?" "Eh tow babu! Amma maganar gaskiya waye ya baka izinin amso kayan Saddam Ba tare da kayi shawara da ni ba." "Nafi'u wannan danku ne fa, akan me zaka saka shi a gaba da irin wannan maganar!" "Faruq kai Baba Mamman motar bari na zo!" "Tow Yallabai!" Shiga motar suka yi, Faruq wurin zaman drive. Alhaji Mamman Abba yayari a baya, gyara mishi necktie dinsa yake a hankali ya wani tsuke mishi wuya sai da ya fara tari. "Wayyo Allah sannu!" Da sauri ya ja da baya. Sak lokaci guda ya juye mishi Attahiru Shehu Yayari, shi ne ya tab'a mishi irin wannan abin. "Sannu n gyara maka ne." Ya sake matsawa gaban Alhaji Nafi'u ya kai hannu zai tab'a rigarshi. "Kada ka sake ka tab'a ni!" Rike rigar yayi ya wani haɗe botirin rigar da karfi sai da Alhaji Nafi'u ya ji amai ya zo mishi. "Sannu Baba Nafi'u ana motsa jiki. Batun iyalin Saddam T Jatau na dauki responsible dinsu. Yatsa ka nuna musu zamu samu matsala. Ni ba Attahiru Shehu Yayari ba ne sannan ni Ba Junaid Gobir bane, kawai kayi harkan gabanka nayi nawa, ka sake ka shiga harkar akwai matsala." Daga haka ya juya wurin motar ya shiga gaba yana mishi kashedi. Sai yanzu ya ji kamar fitsarin da yake ji, yana zuba a jikinsa, da sauri ya kira Rilwanu Abubakar Yayari tare da Salama. -++- "Baba Mamman ina zamu je?" "Gidan Malam Junaid Gobir!" Sai lokacin Faruq ya kalli Faris, bai ce mishi kome ba amma kuma yasan sun yi kuskure kin shiga maganar Malam Junaid din. Gidan suka isa, kiran wayar Malam Junaid Alhaji Mamman yayi bayan sun gaisa ya ce mishi. "Gamu a kofar gidanka!" "Tow ku shigo mana!" Buɗe musu get aka yi suka shigo, sannan suka shiga da motar. Malam Junaid yana tsaye, "sannunku da zuwa." Ya fada yana kallonsu. "Sannu ya mai jikin?" "Suna asibiti da Asma'u!" "Allah ya bata lafiya!" Suka shiga parlourn baki da yake harabar gidan. Fita yayi ya shiga cikin gidan wurin Maluma aka shiryo abinci a manyan tire, Iram da ita kanta Maluma. Idanunta ya sauka akan Faris da yake zaune yayi irin zaman raƙumin nan, a gaban Abbansu. Ajiye abincin tayi ta sake fita ya kawo wasu kayan, idanunta yana kanshi. Ta ajiye Malam Junaid ya ce mata. "Ki tawo da Hajja zasu gaisa." "Tow Abba!" Ta fada tana kallon Faris da bai san tana yi ba, can kuwa sai gasu tare da Hajja, tana mita. "Yarinyar nan anya zaki ga Ma'aikin Allah? Don rashin mutunci kai na zaki tsaya kerere kamar Mamar maza ki ce nazo na gaisa da baki idan naso Junaidu yarka ba zata kashe ni ba, gara ayi auren na wuce inda nafi wayo wannan yarinyar idan ba aure ka mata ba ka shiga uku yarinya sai rashin kunya take fesawa kamar wacce aka yi mata hakila da bunsuru." Ba iya Malam Junaid da Atta Alhaji Mamman da su Faris sai da suka dara. "Na dai gaya maka ka shiga tsakanina da yarka." Daga haka ta juya ga Alhaji Mamman Abba yayari, "Wa nake gani kamar Mamman dilu!" Murmushi yayi ya ce. "Hajja Abu, me wanka da zinari." Murmushi tayi tana faɗin. "Masha Allah, Ashe kana nan?" "Eh Hajja mun zo cin abincin ne ma!" Ya fada yana dariya, sun gaisa sosai, sannan ta fita abincin ne a gabansu tuwon dawa ce jar dawa tayi kyau ta sha kanwa, sai miyar kubewa wanda ya ji tantakwashi kore shar, ga miyar stew a gefe sai pepper chicken, tashi Malam Junaid yayi ya basu wuri. Cikin gidan ya nufa ya samu Maluma tana faman hada kunun aya. A wani babban jug da kananun cup dinsa, ta saka a ture tana biye da shi.. har parlourn bakin ta mika mishi, yana shiga Faruq ya mike tare da amsa ya ajiye. Sai da suka ci sosai. Shi kanshi Salman din sai yaji ya samu nutsuwa sosai. Wanke hannu suka yi, Alhaji Mamman ya ce musu. "Ku dan bani wuri!" "Tow!" Suka fito waje, tare da shiga mota suka zauna. Kallon Malam Junaid yayi ya ce mishi. "Na jajjanta maka abinda ya faru ya yarinyar da jiki?" "Alhamdulillahi, ni yanzu tsorona kada wani abu ya biyo baya, domin kamar akwai abinda ya faru a can don nasan ba haka take ba, sannan maganar aurenta da Matawalle don Allah ka janye, ba zan boye maka ba, ina cikin tsaka me wuya." "Ba kome dama ban kai ga sanarwa ba, magana nazo da shi, Yaron nan ina son na bashi mukaminsa, kamar yadda Uwarsa ta bukata tow amma babban damuwata shine kafin nan mutanen fada ba zasu yarda ba, shine nake son na.nad'a shi Matawalle hakimin Garin Farin ƙasa." Shiru Malam Junaid yayi tare da rufe bakinsa ga samu ga kwanan yunwa. Amma sai ya danne haka a ransa ya ce mishi. "Kana tsammanin mutanen Fada zasu amshi haka?" Gyara zama yayi ya ce mishi. "Zasu amsa kai, sannan naso ya auri yarinyar nan ba don kome ba. Sai don ya samu nutsuwa domin karfin hali ne da hakuri ya saka bai nuna gazawar iyalinsa ba, amma lamarin yana buƙatar wani abu sosai ka fahimce ni." "Na fahimta! Allah yasa a dace." "Amin Ya Allah, ina son kafin a gama tsayar da magana xan je naga halin da yake ciki ne!" Inji Alhaji Mamman Abba yayari. "Allah ya kai mu!" Haka suka yi ta tattauna har suka gama sannan suka yi musu sai da safe. Ya dawo cikin gidan ya zauna Hajiya Turai ta shigo ta zauna tana faɗin. "Ka janye maganar auren Iram da wancan tsohon kwanon ko sai na fitar da videon irin watsarwa da Ikhlas tayi a Dubai?" "Na amince !" "Waye ya zo na ga iram ta ce ya mata!" "Nan ne kuma baki isa ba duk abinda zaki yi sai ki amma batun wanda yazo baki da hurumi a kai!" Tab'e baki tayi tana faɗin. "Kai ka sani sai ka ji da yarka karuwa wacce ta bar gabanka ta je tayi abinda take so!" Sam bai ji zafin abin da ya faru ba, sai dai ya san idan Ikhlas taji abinda ya faru zata ga kamar don abin da ya same ta yasa aka juya auren zuwa kanta wanda shi bai yi haka don barazanar Turai ba, yana da makasudinsa nayi haka +---+ Alhaji Nafi'u Shafa wuyarshi yayi yana kallon kanshi. "Ka kashe min Attahiru ka kashe min Attahiru!" "Kashe Attahiru ba zai samu ba, dole sai dai idan za a dawo da shi gida, idan ba haka ba ba zai tab'a mutuwa ba." "Inji Salama, domin shi ya yarda da cewa matukar Attahiru Shehu Yayari yana wata duniya ba zai mutu ba. "Zai mutu mana, zai mutu mana ku nimo min kayan Junaidu ku kawo min mutuwa fa sai ya mutu." *** Koda suka isa gida kai tsaye ya wuce dakinsa, ya rufe ya bar key a jikinsa. Yasan zata biyo shi. Amma yayi banza da ita domin yana son ta takura mishi. Haka yasa tayi ta buga kofar amma yaki bude mata. Washi gari bayan ya karya sai dai ba karya abincin jiya ya tashi kansa. Cikin farar yadin menless ya shirya ya nufi fada, ba karamin ado ya cab'a ba, tunda ya isa ya zauna kanshi a kasa Faruq yana bayansa, "gyara kintsi!" Duk suka zube sai da Alhaji Mamman Abba yayari ya shigo, ya zauna suka mike kowa ya zauna, aka fara gudanar da fada da abubuwan da ake kafin Alhaji Kabir Hammud Yayari galadiman Zanzabira ya bude takarda da yake nuna bukatar niman Izinin bawa Salmanu Faris sarautar Matawalle hakimin Garin Farin ƙasa. "Akan me za a bashi sarauta har biyu? Wato don an bawa Ahmad Rilwani Yayari,Ci garin zanzabira hakimin kudu?" "Eh tow me ye a cikin? Shima sai a bashi Matawalle tayi mishi kadin, a bashi Walin Zanzabira, likita ne kuma ɗan kasuwa ne uwa uba mai tausayin talakawa da matasa idan aka ce ba za a bashi anyi kuskure, tunda aka bawa wanda bai da amfani ma balle wanda yake taimakawa al'umma, a saka rana ayi nadin Sarautar." Hannu Alhaji Mamman Abba yayari yayi tare da tura sakon ga gwamnatin Zanzabiran. Kafin a tashi a fadar sakon approved ya dawo daga Mai girma Gwamna Musharraf, da wannan labarin ya isa cikin gidan dangane da bada Sarautar da aka yi kuma ayi bikin bada Sarautar nan da wasu kwanaki.. *** Ikhlas Bana ce rayuwata tana gari ba, amma tunda na dawo na samu nutsuwa domin babu tashin hankali. Sannan ina samun kulawa sai dai yadda abin ta faru shine maganata da In-in-ina a cikinsa idan ina son nayi magana mai tsawo sai na sha wahala, haka yasa Abba ya ce a daina min magana a bar ni kawai. Kwanana goma aka sallame ni, muka dawo gida a lokacin ne na samu labarin an fasa auren Iram da ni za ayi, a yadda Abba yake rarrsshina yasa nayi ta kame zuciyata ni ko Matawallen ya bani don nasan ba tsoho bane akan mai martaba da za a yi ta cewa saboda kwadayi na aure shi kuma taya za ayi wannan auren bayan ba matansa hudu. Haka yasa na dami kaina, sannan a haka na koma makaranta domin mun gama attachments da muke yi, koda na dawo nayi sanyi, sai yasa bana shiga kome sai karatu. Satina biyu Ina zaune ni daya a kasar bishiya. Wayata tayi ƙara, dubawa nayi naga sako ne. *Naji ana shirin miki aure da wani ko? Tow ki sani ba zan tab'a kyale kowaye ba! Ki gayawa iyayenki kin na biya sadakina kuma ina kallonki* #Dracula Sake wayar nayi tare da rike wuyata da naji kamar an shake min shi na fara niman numfashi. Yadda nake kokari kama kwace kaina, yasa wasu yan department dinmu suka hango ni, koda suka iso na zube a wurin sumammiya. Haka aka dauke ni sai asibitin makaranta. Sai da na kwashe awa uku sannan na farka, Abba na gani zaune yana kallona ya shafa kaina. "Sannu kin ji ya jikin?" A hankali na ce mishi. "Da sauki sosai!" "Allah ya baki lafiya!" "Amin Ya Allah!" Na faɗa. "Zainab akwai wani da yake razanaki ne?" Zuwa mishi idanu nayi kafin na ce mishi. "A'a Abba!" "Amma ance an ga kamar an shake ki ne kina ta niman numfashi." "Abba babu! Kasan wuyar akwai ciwo har yanzu!" Tuni na fara In-in-ina, ganin zan ta marin kaina yasa shi rike hannuna. "Ya isa na fahimta." Gyada kaina nayi hawaye na zuba min. "Wannan shine ƙaddararki, ki amshe shi da zuciyarki Allah zai kawo miki mafita, idan kika ga magana zai baki wahala ga wannan ki rubuta min kome zan karanta ba zan gaji da karanta rubutunki ba kin ji!" Hawaye ne ya zuba min na amshi jotter din wanda aka mishi ado da hoton Snow white. Murmushi nayi hawaye na zuba min. "Na gode sosai Abba!" Cire min ruwan aka yi muka tafi gida da shi. *** Juma'a Aka tashi da bikin nadin Sarautar Salmanu Faris, har zuwa yau babu shiri a tsakaninshi da Nady, amma kuma maganar gaskiya ta kashe kudi me sunan kudi domin ranar yau hidimar da ake ba karamin hidima aka yi ba. Wannan abun ya batawa Alhaji Nafi'u rai, ya saka Musharraf yayi ta mishi fada da cin mutuncin kamar zai dake shi. Haka ya bar gidan, bai ce mishi kome ba. A ranar da aka yi nadin Sarautar, abu biyu ya samu mai Babbar daki murnan bawa Faris sarauta,na biyu kuma sabon rasuwar mai martaba. Wannan abun ya matukar girgixa kowa, amma Alhaji Rilwanu Abubakar Yayari da Alhaji Nafi'u sun ji farin ciki. Kafin a kai ga an labarin ya bazu ko ina aka fara taya Alhaji Rilwanu Abubakar Yayari murna zai zama sabon sarki. Wannan rasuwar ta daki Salmanu Faris domin yana shirin tafiya kenan visar ce take da matsala Mafarin A wannan duniyar kome yana da farko kuma yana da sanadinsa. Sannan duk wata gwagwarmaya tana buƙatar sadaukarwa mai girma ko karama. Asalin masarautar Zanzabira, masu rike da ita wasu kabilu ne masu suna Yazuwa, kabilun Yazuwa sun ki amsar Muslunci har ta janyo aka yake su, wanda sanadin haka aka bawa Alhaji Muhammad Inuwa Yayari, bafulatani ne kuma dalibin Mujaddadi Shehu Usmanu danfodiyo, wanda haka ya sa masarautar ya kafu a tunanin fulanin Yayari. Shekaru yana tafiya ana mulki cikin adalci wanda bakiɗaya zuriar Yayari ke rike da wannan muƙamin. Malam Yunus Gobir shima wani babban muridin malami ne wanda yayi zama na tsawon shekaru talatin a kasar Saudiyya, domin haka dawa'a ya kawo shi har zuwa Zanzabira daga yakinsa na Nijar. Dayawa suna danganta shi da Sharifi ne amma dayawa sun fi bashi cewa bagobiri ne, kasancewar sunanshi yana amfani da Gobir. A lokacin da yazo ya isa har fada domin bayyana kanshi a matsayin malami da ya fito daga yankin Nijar har zuwa kasar larabawa. Haka yasa aka amshe shi hannu bibbiyu. Malam Yusuf shima ya kara kafa babbar majalisar ilimin addini muslunci a Zanzabira har zuri'arsa suka gado ilimin tare da kara karfafa kansu a matsayin wanda addini yake zagaye da su, amma manoma ne domin ko zuwansa an ganshi da Rakumai kusan garke biyar shanu ma haka,da sauran kananun dabbobin. A gefe guda akwai Zuriar Shaiba, wand sunan asalin mai tarihin Khalid Shaiba, shi ɗan kasuwa ne daga wannan kurmin zuwa wancan, shima ya kafa nashi zuriar, domin attajiri ne na gaske. Daga nan aka cigaba Jatau, Jatau babban mai ajiyar zanzabira ne domin su wani abu na ya danganci ajiyar da sauransu shine akan gaba,har ya kafa nashi Zuriar. Ana yasan musu kirari da cewa. *Idan mulki kake kake takama da shi, tow kuwa ka nime zuri'ar Yayari, idan ilimi kake ji da shi baka kai gidan Goburawa ba, idan arziki kake ji da shi tow ba na dayan gidan Shaiba,haka idan amana da rikon gaskiya ne ba za a kuma samun irin gidan Jatau ba!* Wannan kirarin.wani mawakin falsafa ne yayi musu.a wani karni da ya shude. Wannan hadin ya kawo wani irin amana da yarda da juna. Musamman Sarkin lokacin da ya yarda da waɗannan mutane ukun haka yasa suka bawa Gidan Yayari kariya. *ina mata yan gayu ina mata yan yayi! Tow ku matso nesa ta zo kusa collaboration Tangaza_Perfume tare da Anum∆Luxury Perfume sun zo muku da kayan kamshi gida da na jiki kai ba iya nan ba hatta turaren kaya irinsu.* Mamoul all colors are back in stock. Mamoul turaren turara kaya. Ga kamshi ga kama kaya da gida. Available in; MAMAOUL MADINA, MAMAOUL MARYAM, MAMOUL BADAR & MAMAOUL SABAYA. Each one 3500 *New Drop!* *Nassem Oil – 100ml* Rich, elegant & long-lasting. This premium fragrance oil is everything your collection needs — and it’s only *₦8,000!* *Luxury in a bottle.* | Own Your Scent, Own the Room* *Mosuf 50ml Body Spray* Smooth. Fresh. Long-lasting. Only *₦5000!* ✨💥 Smell amazing, every single day. *DM to order!* *Storm for Him & Her – ₦4,500* each Fresh, fierce, and made to turn heads. Whether it’s *Storm for Him* or *Storm for Her*, you’re getting bold confidence in a bottle — just *₦4,500!* A perfect 50ml to carry your essence wherever you go. Subtle. Powerful. Unforgettable. Now available: ₦2,300 per piece | ₦27,600 per dozen. Available Just DM 08130269641 Top_notch season 4 ROYAL POLITICS is not free, pay N500 to get a complete access to the book. *Marubutan TopNotch Writers sun sake zuwa muku da sabon labarai masu ƙayatarwa a tafiyarsu ta Season Four:* *MAI_DAMBU kuwa ta faso muku ne da labarin da ya haɗa da Sarauta, Siyasa da kuma Soyayya, duka a littafin ROYAL POLITICS: An yanka ta tashi.* *AZIZAT kuma ta tattaro muku rikitacciyar soyayya ne da ya hawo jirgin JayKay ya dira a Kitchen ɗin Ziyada. CHEF ZEEY: Love in the Kitchen* *Account Details:* *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* *POSTING* *Ɗaya: 500* *Biyu: 1000* *Uku: 1500* *DOCUMENT (da zaran an gama posting zai koma)* *Ɗaya: 1k* *Biyu: 2k* *Uku: 3k* domin tura shaidar biya ko Ƙarin bayani, ku tuntuɓi: *08130269641* Ko *08137311900* Ko kuma *09063467258* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: ROYAL POLITICS 🔥 _An yanka ta tashi_ Ramlat A Manga Mai_Dambu TOP-NOTCH SEASON 4 Sadaukarwa ga Auntyna RUKAYYA GOMBE 🥰🤩😍 Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/HYpizDjKAkJB4QClSeLTvw Dakata hajia💃💃💃💃💃 kin Dade kina Neman inda Zaki sai amintattun jaka, da takalma, sarkoki,masu kyau da quality cikin farashi Mai sauki❓ Ina marabtarku zuwa cikin wannan gida tare da kasancewa da juna,wannan gidan na RUMIEE UNIQUE BAG'S GALLARY na budeshi ne saboda na Baku damar siyan jaka,da takalma na Yara Dana manya masu kyau da quality da Kuma saukin kudi cikin aminci daga wajena.masu siyan daya da masu sari duk Muna mataba daku Muna Kano Muna Tura kaya kowanne state da makotan Nigeria cikin yardar Allah 15 Generation's Waɗannan bayin Allah sun kafa babban daula me karfi wanda ya kunshi abota da aminta,haka zamani yayi ta tafiya har zuwa lokacin mulkin Shehu Yayari, mahaifin Attahiru Shehu Yayari, wanda dayawa suke kallon bai cancanci a bashi mulki ba, a zamanin an yi wani irin kishi da ya haifar da gaba me tsanani, domin shine sarkin da aka bashi sarauta daga kuruciyarsa. Haka yasa kowa yake ganin bai cancanci zama sarki ba. Sarki Shehu Yayari yana da yan uwa domin shine ma kusan karami a cikin yan uwansa. Abubakar yayari, Isma'il Yayari, sai Abba Yayari, Hamud Yayari, waɗannan guda uku sun yi ƙoƙarin mika kansu a zauna lafiya, Isma'il, Abba, da Hamud. Shi Abubakar ne ya ki yarda a zauna lafiya, domin Mahaifiyarshi Kilishin lokacin tana ganin kamar Abubakar shi yafi Usman dacewa da kujeran mulkin, a lokacin Kilishin ta assa rigima da tashin hankali. Abubakar Yayari shine mahaifin Rilwanu Abubakar Yayari, Isma'il Yayari, y rasu bai tab'a haihuwa ba. Abba Yayari shine mahiafin Alhaji Mamman Abba yayari, sai Hamud Yayari, shine mahaifin Kabiru Hamud Yayari. A hankali rayuwa ta cigaba da tafiya da dadi ba dad'i, sai Allah ya jarabci Shehu Yayari da ciwo, haka yayi ta jinya gashi a lokacin yana da Yara uku, Hawwa'u tana aure a birnin Zazzau, sai Halira tana aure a Sokoto sai Attahiru. Haka yasa tun yana Yaro bai taso da wani kawazucin sarauta ba, sai bayan da jinya ya kwantar da mai martaba aka fara mishi fadanci ana gaya mishi shine sarki. Jinyar mai martaba ya dauki lokaci, wani ikon Allah sai gashi Abubakar Yayari ya rigashi rasuwa. Jinyar ta dauki me martaba tsawon shekaru masu yawa,.wanda har Attahiru ya auri Maryam mai babbar daki, tana shigowa kuwa ta bude mishi kofa da Salmanu Faris, sai Anisa, a lokacin daga shi sai Nafi'u suka yi aure shima a lokacin, Allah ya basu haihuwar y'ace Saimah. Saddam da Junaid basu saka ran aure ba,sai dai a lokacin an gayawa Junaidu an mishi mata a can Maradi haka yasa shi sakawa ransa nutsuwa yana da matar da zai aura. Shima kuwa Saddam Matarshi hadin gida aka mishi, wani irin aminta ne da kuma yarda da kai da juna, bakiɗayansu idan aka ce daya ba lafiya tow wanda suka fi shakuwa zai kwanta jinya har sai biyun suma sun karba haka yasa Iyayen suke musu kyakkyawar fata da nasara a rayuwarsu. Bayan lokacin da Mai Martaba sarki Shehu Yayari, ya dauka yana jinya ya rasu daren Alhamis wayewan juma'a aka yi mishi jana'iza aka kai shi gidansa na gaskiya. A lokacin Kilishin wancan lokacin duk da ta tsufa ta fara maganar mulki ya dawo hannun jikanta Rilwanu, abin bai tsaya haka ba, sai da ta shiga ta fita ta sayi rabin dattawan fadan, Rilwanu abinda ya sa ba'a sonshi ba ma shi ba mahaifinsa Abubakar Yayari, mutumin banza ne domin a lokacin mahaifinsu an sha kawo karanshi ya haɗa kai anyi zamba cikin aminci, an cutar da wani. Ga niman mata kamar bunsuru domin idan ya ga mace sai ya bita ya latsata. Sai gashi dansa wanda kowa yasan ya zama wani iri, a lokacin Abba Yayari da Hamud sun gaya mata gaskiya su ba zasu goyi bayan Rilwanu ba domin kowa ya san yadda yake rashin ji, don haka suna nimawa al'umma sauki ne, ba tashin hankali ba. Koda tayi musu barazana sai suka mata dariya tare da cewa ta kare jikanta kada ta damu kanta Allah ya tsare musu rayuwarsu da imaninsu. Wannan yasa ta saka su a matsayin makiyanta. Saddam da Junaid sune suka fara, bada dukiyarsu domin a zaɓi Attahiru Shehu Yayari, kuma suka bi talakawa da alkhairi su tafi fada su ce sun yi muba'aya, duk da haka kuskure ne amma kuma hakan da suka yi don zaban mutumin kirki ba kuskure ba ne, ganin talakawa sun goyi bayan Attahiru Shehu Yayari, sai Kilishi tayi step down akan kudirinta domin abun ya samo asali daga lokacin da talakawa suka zabi abinda suke so mutum yace bai ji ba be gani ba karshe mutuwa ce, haka yasa suka hakura, a lokacin Alhaji Nafi'u yayi na shi ƙoƙarinsa. Nad'a Attahiru Shehu Yayari ya kawo wani irin cigaba, na farko kara dankon zumunci a tsakaninsu, a lokacin ba karamin dad'i kowa ya ji ba, sai ya kasance duk bayan shekaru goma suman meeting, shekarun gomar farko na kasuwanci ne, sun kulla yarjejeniyar kasuwanci da hako Ma'adinai, shekarun goma na biyu sun kara karfafa kansu sananna a lokacin aka kulla yarjejeniyar aure tsakanin Saddam da Nafi'u, Junaid da Mai Martaba, a lokacin anyi nasara an ci gaba, sai dai kwatsam Alhaji Saddam ya fara samun matsala da kasuwancinsa, bai yi kasa a gwiwa ba ya same Nafi'u, ai kuwa jikinsa na rawa ya taimaka mishi. Bari na fito muku da asalin halayen abokai hudun nan, *Alhaji Nafi'u* mutum ne mai izza, bai da kirki akan talakawa da dukiyarshi domin bai san asara ba, kaf duniya bayan abokansa bai yarda da kowa ba. Sannan mutum ne me daukar ƙananan magana duk abinda za a gaya mishi tow zai dauka babu ruwansa da gaskiya ko karya ne, yana da wani irin kauna da kudi domin yadda yake son kuɗi ya munana. Yana da wani irin hali na bin mata da Yara ƙanana amma mata. Da wannan suke yawan samun saɓa da abokansa. *Alhaji Saddam* wani irin mutum ne mai tsananin hakuri da kawaici, mutum ne da yake da budadden hannu, yana da kirki mutum ne da duk yadda zaka fasalta shi sai ya kure tunaninka domin kirkinsa da adalcinsa. Bai damu da ace ko nace ba, saboda bai cika daukar maganar, yadda yake da wannan halin abokan suke ta bashi shawarar ya tsaya takara za a zame shi tunda ya bawa matasa aiki mai yawan gaske. *Malma Junaid* idan aka zo fagen ilimi da abinda ya shafi rayuwar tow a rufe domin mutum ne da ya kere sa'i'insa haka yasa wasu malaman suke zaginsa da cin zarafinsa, Malam Junaid ba mabukaci bane domin yana tsaye akan kafarshi, ba iya kamfanonin da suke da shi na hadin gwiwa ba, shi din manomi ne da yake noma, sannan mutum ne da yake da wani irin juriya da hakuri sannan yana daga cikin mutane da suka tsaya a gefen Mai Martaba sarki Attahiru Shehu Yayari. *Mai martaba Attahiru Shehu* Idan aka ce sadaukarwa ce tow wannan shine makura ya bada kome domin abokansa kuma ya toshe kunnensa akan abokansa, haka yasa aka rasa hanyar da za a karya shi. Sun buga sun buga sun rasa sai ya zamana ana tabin abokanshi ana ƙoƙarin a ga sun juya mishi baya yadda za samu matsala amma fir suka ki. Halayen abokai hudu kenan. Alhaji Nafi'u ya bawa Alhaji Saddam basu ba tare da an sani ba, da yake Allah gwanin hikima ne, sannan idan yana son fitar da wani abu daga cikin nagartattun mutane sai aka samu matsala dukiyar da Saddam ya amsa ya b'ata, abun da ya kawo asalin tashin hankalin farko, a cikin shekarun goman tsakiya, takanas Alhaji Saddam ya je gidan Alhaji Nafi'u ya gaya mishi ya kuma bashi hakuri domin ya kwashe kusan rabi da kwata na dukiyarshi ya zuba, da farko Alhaji Nafi'u ya nuna babu kome domin suna yiwa juna wannan Adalcin da alfarma idan a waje ma ya ciyo bashin shi zai iya biya mishi daga baya su warware, amma sai me? Bayan sun gama magana babu wanda ya kawo maganar bata kare ba, sai da aka kwana biyu Alhaji Nafi'u ya fara addabar Alhaji Saddam fitina rigima da tashin hankali, haka yasa Alhaji Saddam ya tafi har gidan Sarki ya gaya mishi abinda yake faruwa shi kuma ya kira Malam Junaid suka yi magana aka taru a yi sulhu Alhaji Nafi'u yaki, dole Malam Junaid da Mai Martaba suka biya kudin nan a lokacin ba tare da sun ja tashin hankali ba, kuma basu nuna ransu ya b'aci ba. Bayan an yi haka ko shekara daya ba ayi ba sai aka samu bullowar wata kungiyar asiri Black cat, kungiyar asiri ce sai suka fara niman Alhaji Nafi'u, yadda suka kawata mishi sai ya amince ya fara niman Alhaji Saddam, ya ce ba zai shiga ba iya wanda yake da shi ya ishe shi. Wani abu da mutum zai fahimta duk da haka Alhaji Saddam bai gayawa kowa ba, sai Ya tuntubi Mai Martaba, anan aka fara jin kansu yayi mishi tas domin suna da hanyoyin samun kuɗi ba sai da kungiyar asiri ba, sannan ya ce maza maza a kori mutanen a garin, sai dai ko da aka je koransu sai abin ya kawo wani irin tashin hankali wanda ya janyo aka kashe wasu daga cikinsu, su ma suka kashe jami'an tsaro da dogarai, wannan dalilin ya kara haifar da wani irin tashin hankali amma Allah ya kawo saukin lamarin. Bayan shekaru uku da faruwan lamarin, Salmanu Faris da su Abid da Uwas suka shiga daji irin dabi'a na Yara, harbo tsuntsaye suka shiga wanann daji, tunda suka shiga dajin Salmanu Faris ya nuna musu dajin is very strange, suka ce shiga, wani abu da Allah ya taimaka shine Malam Junaid yana kafe Yaransu, musamman Salmanu Faris da yake gidan sarauta duk da ya girmewa su Abid haka yasa suka shiga dajin, wannan dajin ana kiransa dajin fatake sannan dajin kamar ya mutu babu kome na tsuntsaye a cikinsa. Jin haka yasa shi ce musu. "Mu bar wurin nan akwai yanayi me ban tsoro." Juyawar da zasu yi suka gamu da katon muzuru wanda ya kai girman dan akuya, burin muzurun nan yayi kansu, shi kuma ya dauki danko yayi ta harbin muzurun nan, karshe sai ga Salmanu Faris da dambe da muzurun wanda yayi sanadin jiwa muzurun ciwo sosai, domin shi muzurun idan ya tab'a Salmanu Faris ji yake kamar wuta yake tab'awa, sanadin haka ya janyo jiki muzurun ya kone sosai. Dakyar suka fita a dajin, duk wannan abin da ya faru a kan idanun shugaban ƙungiyar Black cat, yasa aka dauko mishi muzurun yayi jinyata, amma ba zata tab'a warkewa ba, sai an nimo jinin daya daga cikin Yaran abokai hudu mata. Bayan an yi wannan ko sati daya ba ayi ba sai b'atar Salmanu Faris wanda aka nime shi aka rasa. Sace Salmanu Faris ya janyo aka zargi wancan kungiyar asirin ce sai aka kama shugaban kungiyar aka rufe shi, amma idan akwai bakin cikin da ya kai wannan babu wanda yafi kowa ji kamar mai martaba,. kawai dariya yaƙe amma yaji ciwo don.sun dauki kwanaki uku suna cewa ya basu damar kafa ƙungiyar idan yana son danshi amma yaki haka suka salwantar da rayuwarshi. *** A hankali kome yake tafiya kamar bai faru ba, wata rana Litinin sai ga Kayan Alhaji Saddam ya dawo haka yasa shi kara yiwa Ubangiji godiya ya kuma ta sadaka da kyauta domin a lokacin har hajji da Umara ya biya, cikin wannan yanayin Alhaji Saddam ya tsunduma siyasa kamar babu wani bayanshi tow yana da goyan bayan abokai biyu haka yasa koda ya samu damar sanata aka kuma zabe shi, ya shekara hudu ya kara wani shekaru hudu sai ya fito takarar gwamna. A lokacin ne aka kama Khalifa da laifin yiwa wata Yarinya fyade wanda ya janyo ta rasu, duk da haka abokai hudu basu yarda abokinsu ba, sun tsaya mishi domin a lokacin duk da yana da dukiya bai da daraja a idanun jama'a, saboda abinda yayiwa Abokinsa abin ya shiga lungu da sako, an sassanta lamarin a cikin gida aka biya diyyar yarinyar, kafin daga baya kuma Alhaji Saddam ya janye maganar Auren Ikram da Khalifa, hauka ce kawai Alhaji Nafi'u bai yi, haka yayi ta bin abokan nan amma suka ce y'a ta Saddam ce kuma babu me mishi dole,.kuma hujjar da ya kawo ita ce gaskiya. Yace yarinyar kamar Ikram ba zata iya ji da rayuwar Khalifa ba, koda kuwa an ce din zata iya ba zata iya ba domin Khalifa ba zai biyo ta dad'i ba. Wannan yasa yake ganin kawai ya nimawa dansa abokiyar rayuwa, don yana ganin yadda Khalifa ya lalace. Sannan idan wani abu ne Malam Junaid ya bashi Iram tunda da Alhaji Nafi'u da Uwar Iram Turai uwa daya Uba daya ne, koda Turai ta ji tsalle tai ta ce ba dai iram ba itama tana da buri akan yarta. Haka ayi fara hidimar zabe, ana kamfen Alhaji Nafi'u shima ya tsaya anan ne aka fara wani irin tashin..... Mamoul all colors are back in stock. Mamoul turaren turara kaya. Ga kamshi ga kama kaya da gida. Available in; MAMAOUL MADINA, MAMAOUL MARYAM, MAMOUL BADAR & MAMAOUL SABAYA. Each one 3500 *New Drop!* *Nassem Oil – 100ml* Rich, elegant & long-lasting. This premium fragrance oil is everything your collection needs — and it’s only *₦8,000!* *Luxury in a bottle.* | Own Your Scent, Own the Room* *Mosuf 50ml Body Spray* Smooth. Fresh. Long-lasting. Only *₦5000!* ✨💥 Smell amazing, every single day. *DM to order!* *Storm for Him & Her – ₦4,500* each Fresh, fierce, and made to turn heads. Whether it’s *Storm for Him* or *Storm for Her*, you’re getting bold confidence in a bottle — just *₦4,500!* A perfect 50ml to carry your essence wherever you go. Subtle. Powerful. Unforgettable. Now available: ₦2,300 per piece | ₦27,600 per dozen. Available Just DM 08130269641 Top_notch season 4 ROYAL POLITICS is not free, pay N500 to get a complete access to the book. *Marubutan TopNotch Writers sun sake zuwa muku da sabon labarai masu ƙayatarwa a tafiyarsu ta Season Four:* *MAI_DAMBU kuwa ta faso muku ne da labarin da ya haɗa da Sarauta, Siyasa da kuma Soyayya, duka a littafin ROYAL POLITICS: An yanka ta tashi.* *AZIZAT kuma ta tattaro muku rikitacciyar soyayya ne da ya hawo jirgin JayKay ya dira a Kitchen ɗin Ziyada. CHEF ZEEY: Love in the Kitchen* *Account Details:* *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* *POSTING* *Ɗaya: 500* *Biyu: 1000* *Uku: 1500* *DOCUMENT (da zaran an gama posting zai koma)* *Ɗaya: 1k* *Biyu: 2k* *Uku: 3k* domin tura shaidar biya ko Ƙarin bayani, ku tuntuɓi: *08130269641* Ko *08137311900* Ko kuma *09063467258* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: ROYAL POLITICS 🔥 _An yanka ta tashi_ Ramlat A Manga Mai_Dambu TOP-NOTCH SEASON 4 Sadaukarwa ga Auntyna RUKAYYA GOMBE 🥰🤩😍 Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/HYpizDjKAkJB4QClSeLTvw Dakata hajia💃💃💃💃💃 kin Dade kina Neman inda Zaki sai amintattun jaka, da takalma, sarkoki,masu kyau da quality cikin farashi Mai sauki❓ Ina marabtarku zuwa cikin wannan gida tare da kasancewa da juna,wannan gidan na RUMIEE UNIQUE BAG'S GALLARY na budeshi ne saboda na Baku damar siyan jaka,da takalma na Yara Dana manya masu kyau da quality da Kuma saukin kudi cikin aminci daga wajena.masu siyan daya da masu sari duk Muna mataba daku Muna Kano Muna Tura kaya kowanne state da makotan Nigeria cikin yardar Allah Last Free page 16 Alhaji Nafi'u ya je har Fada tare da niman goyan bayan Attahiru Shehu Yayari akan idan ya bashi goyan baya zai kara mishi karfi amma Attahiru ya tsaya akan ra'ayinsa tare da gaya mishi gaskiya ba za a zab'e shi ba, haka ya fita a cikin kunci da bakin ciki, sannan aka wayi gari an sauya dan takara daga shi zuwa kan Musharraf. Haka ya tab'a zuciyar Alhaji Nafi'u, domin har wurin Malam Junaid ya je domin ya tsaya mishi, shima ya nuna ba zai iya ba, wannan lamarin yasa shi jin wani irin kunci da bakin ciki ya kuma jefa zuciyarshi cikin zargi mai mugun nufi,.kawai sai da ya rage kwana biyar zabe, a wani dare Alhaji Saddam da Malam Junaid sun hadu a fada suna tattaunawa, bayan sun gama a lokacin Mai Martaba ya gaya musu bayan zab'e zai tafi USA an gaya mishi an ga Salmanun Faris a can ne a matsayin likita suka goya mishi ba, har shi Alhaji Saddam yake cewa ya tafi ya bar zaɓen, ya ce A'a sai ya ga abinda zai faru tukun idan ya tafi zai bar baya da kura. Haka ya hakura bayansun gama suka watse, kafin Malam Junaid ya isa gida aka turo mishi sakon. *Ka kula da kanka wanda kuke dominshi na cikin tarkonmu* sai da motar ta kusan kwacewa a hannunsa koda ya isa gida, a daren Alhaji Saddam ya kira Malam Junaid duk da a lokacin kusan sha biyu saura ne haka ya je ya same shi a bakin hanya, fitowa suka yi suka yi ta hira kamar ba dazun suka rabu, a har kusan karfe daya saura kafin suka yi sallama, sun rabu dai kowa ya koma gida, sai dai wurin karfe shida na safe aka kira shi Alhaji Saddam ya rasu, kuma ba a ga al'amar wani abu ba, amma kuma tabbas an ce ya shigo gidansa hankali tashe, daga haka yayi ta faɗin. "Junaid Junaid Kai Junaid Junaid dai Junaidu nawa a'a ku bincika" kafin ya cika da kalmar da duk wani muslmin kwarai yake fatan cikawa da ita, da wanann aka daura zargin mutuwarsa akan Malam Junaid,kuma koda aka duba wayarshi last call dinsa Malam Junaid ne, haka yasa aka fara bincike dakyar Allah ya fitar da Malam Junaid. Karshe zaben da aka yi sai mataimakinsa ne yayi nasara, ya kuma tabbatar da ya cika duk wani alƙawarin da Saddam din ya ɗauka, ko shi Alhaji Nafi'u ba zai boye ba ya ji mutuwar Saddam, haka ya sake busar mishi da zuciya, bayan Zabe gwamnatin tayi adalci inda ta bawa Uwais dama dayawa wanda har saka shi aka a cikin manyan lauyiyon jahar, sannan mai martaba da kanshi ya kai musu ziyara ya kuma yi kokarin fahimtar da su Junaid ba zai tab'a aikata wani abu ba. Haka lokaci yayi ta tafiya, Mai Martaba ya tafi har USA, ya ga dansa ya kuma amince Jininsa ne amma abinda ya lura Salmanun baya son magana gida domin a fuskarshi kamar akwai labari amma bai bashi damar jin ta bakinsa ba, a lokacin da ya ga Nady a matsayin matar shi yayi bakin ciki da damuwa amma haka ya gaya mishi baya son aurenshi da Nady amma zai barshi da ita amma ya zaba mishi, wannan alƙawarin da ya mishi ya dawo gida, sannan ya saka Salmanun sai da ya zo sau biyu ya ga gida. *** Bayan shekaru hudu wanda yayi daidai da shigarsu sabon kakar zabe, wannan lokacin har Fada Alhaji Nafi'u ya je gaban Attahiru yana rokonsa a gaban jama'a, amma ya juya mishi kai domin suna zarginsa da abubuwa dayawa amma sun ki nuna kishi. Kallon Attahiru Nafi'u yayi ya idanunsa cike da kwalla ya ce mishi. "Ni ban maka kome ba, amma ka tsane ni kasa Junaid ya tsane ni, na rantse da Allah yadda kuka min sai na muku? Kamar yadda kake murnan ka samo danka zai dawo cikin Zanzabira haka zan saka mishi kahon zuga Attahiru sai ka roki Allah ya kashe ka da ukubar da xan gana maka, shi kuma Junaid zan barshi a raye domin ya girbi abinda kuka min ka kuka da kanka da abinda kake ci domin nasan aikin gama ya gama." Hawayen bakin ciki ne ya zubowa Attahiru ba mutuwar ba ce damuwarsa a'a alakarsu da ta lalace take ya tono baya da yadda suka gina kansu. Hawaye na zuba mishi. *2004* Ƙarƙashin sassanyar inuwar bishiyar mangoro da yake yalwacce a gidan gonar Sarki Attahiru Shehu Yayari, kishingiɗe yake yana hutawa tare da wasu daga cikin manyan hadimansa. Musamman Salama wanda kowa yasan amintaccen hadimin sarki ne, domin ana yawan faɗin. Kafin ka ga Attahiru II fara isar da sakonka ga salama. Wayar tafi da gidanka da yake aljuhun Salama ce tayi ƙara, ya kalli Mai Martaba cikin kulawa da niman izinin. Murmushi yayi cikin dattaku irinta manyan mutane ya ce mishi. "Har sau yaushe zaka fahimci girmanka Abdulfatihi?" Kasa da kai yayi cikin girmamawa ya ce mishi. "Lafiya toron giwa, lafiya Mazaje, Giwa mai tafiyar kasaita. Na gaida Angon Mai Babbar daki, Mijin kilishi, Mai dakin mai daki wato Fulani karama, Babba dan babba namiji Babban Salmanun Faris, Garnakaki Garko na Turaki! Gaba Salama baya salama mijin Maryamu Uban Maryam, Uban Fadimah, Angon Balkisu. Miji ga Khadija, Baban kubra, na gaida Mijin Zainab Abu Fulani karama baban AbdulHafiz!." Cikin murmushin da yalwatu a fuskarshi ya ce mishi. "Salama dauki wayarka!" "Na gode Salama yana godiya!" Ya mike da sauri ya matsa kaɗan ya amsa. "Alhamdulillahi, mai martaba yana nan lafiya, muna gidan gonarshi. Wanda yake wajen gari." Ya fada yana murmushi tare da shafa gemunsa. "Alhamdulillahi tow Allah ya kawo shi." Ya kashe wayar yana murmushi, sannan ya koma wurin Mai Martaba ya zube gabanshin yana faɗin. "Allah ya taimaki had'arin dare malafar duniya, Alhaji Nafi'u yana tafe tare da tawagarsa." Murmushi yayi yana kallon hanyar da zata dauko mutum izuwa inda yaƙe, ya ce. "Ubangiji ya kawo su lafiya, rabona da shi tun wani haduwar da aka yi na sarakunan yankin arewacin kasar!" Ya furta yana murmushi domin mutum ne mai matuƙar son zumunci. Hakazakali yana matukar son abokanshi guda ukun nan, Nafi'u Abubakar Shaiba, Saddam Tanimu Jatau, Sheikh Imam Junaid Gobir. Su din abokai ne na faɗa aji wanda suka yiwa kansu lakabi da Four Friends, Four Pillars, Four Empires, wannan taken nasu ya saka ko tari suka yi tow kowa yana iya shiga hankalinsu. Sun gina juna a tafarkin soyayyar iyaye da kakanni, sun tsayawa junansu cike da wajensu,yadda ba ka tab'a iya gano meke faruwa me ke a tsakaninsu. Sunyi alkawarin bawa junansu kariya. Da dukkanin zukatarsu. Haka yasa babu wanda zaka iya gulmar dan uwansa ya kyale ka, domin kana gulma dayansu zai saka s kira shi a kuma kiraka a kuma maganar a gabanka. Haka yasa suka gina tsoro da firgici a zukatan magautarsu. Darajar kowannensu. Goge hawayen yayi ya dauki wayarshi da yake kashe domin a lokacin da Nafi'u ya zo wurin ya same shi yana waya ne, kunna wayar yayi ya kuma kiran layin Salmanu Faris. "Ban san me nene madogaranka ba, amma ka sani gida ni ba zan maka dole ba, amma akwai mutanen da suke da sa rai akanka ni ba kowa ba ne facce wanda ya zabi maslaharshi akanka, na zaɓi alumma akanka kuma ban yi kuskure ba domin bana nadama ko ɗaya, idan kaso zaka iya zamu da budadden zuciya har yanzu hannuna abude take domin tarbanka! Flash back Tun karfe daya su Uwais da Abid tare da Aneesa suka dawo makaranta amma babu Yarima Faris. Kallonsu Alhaji Mamman Abba yayari yayi ya ce musu. "Ina Shugabanku?" "Tun da ya kawo mana alewa lokacin tara bai dawo ba!" "Gashi har an tashi! To ina ya shiga?" "Ba mu sani ba!" Inji Aneesa tana shigowa ta kofar gabasa. Tana shiga ta samu me babbar daki tana cin abinci a ladabce ta zauna tana gaishe ta. "Mai Babbar daki yau tun aka yi tara Bamu fa ya Faris ba har yanzu!" A matuƙar tsora ce ta amsa mata tana faɗin. "Ban gane ba?" Nan ta kara mata bayani, a hankali maganar ya watsu a cikin gidan an nime shi an rasa, wasa wasa sai da al'amarin ya kai ga bawa kowa mamaki. A cikin kwanaki uku hankalin kowa ya tashi ban da mai martaba da ya fada musu cewa. "Salman yana nan cikin zanzabira izuwa yau da basu ce miki ga hujjar sace shi ba zasu zo da bukatar a yi yarjejeniyar ko a biya su diyyar abinda aka kashe musu ko kuma ba su damar kafa ƙungiyarsu, abinda na sani ko rayuwata zasu karba ba zan basu ikon garina ba." Da wannan ya ajiye maganar,.kamar ya sani sai gashi sun bashi zabi uku, ya bar su kafa kungiyarsu, sannan na biyu ko ya biya diyyar yan uwansu, ya zabi daya a cikin sai su sake Salmanu Faris. Kai tsaye ya ce a gaya musu, su kashe shi ba shi daya ya haifa ba. A lokacin kaf zanzabira babu wanda bai ga kuskuren mai martaba ba taya rayuwar danka bai da daraja, shi kasan yasan yayi kuskure amma bai yarda ya nuna haka a fuskarshi ba, sannan wani abu da ya kara saka mishi yakinin Yaron yana raye shine a cikin masarautar ya fahimci a cikin mutanen gidan da na kusa da shi akwai wanda yake da hannu a sace Salmanu Faris, Yaro ne mai wayo da rashin yarda duk yadda aka yi da wani sananne aka dauke shi, haka yasa shi kunci da damuwa amma hukuncin da ya ɗauka bai yi nadama ba, sai da aka kwana aka wuni sannan aka kawo mishi gawar wani Yaro an kona shi, wanda zai yi tsawon salmanu Faris.. yadda Mai Babbar daki ta haukace kawai abin tausayi ne, da ta ga gawar amma shi yana ganin gawar ya ce musu. "Salmanu yana raye amma yayi nisa dani!" Haka ya fada daga nan ya ce a rufe zancen wani Salmanu Faris domin yin haka zai saka a tunanin mutane akwai wani abu a ranshi. Haka aka rayuwa tsawon shekaru ashirin da bakwai, an yi gwagwarmaya na bilhakki ya kuma ba za mutane duniya domin nima mishi Faris, a tsawon shekaru nan.babu ranar da baya shiga daki ya rufe kansa, domin yana ji kamar hukuncin da ya yanke daidai ne amma abin yana cizon ranshi kamar yayi kuskure. Al'ummar shi ya fifita akan dansa Babba magajinsa, babu dan da zaka haifa kace baka so amma soyayyar Salman daban ne a cikin Yaransa, mutum ne tun yan Yaro ya iya tafiyar da kowa ya kuma san inda yake mishi ciwo, bai yarda ya bar shi haka ba sai da ya mai da shi abokinsa da suke shawarar mulki da matsalolin gida da na rayuwa, amma yau an wayi gari babu Yaron nan da yake gefensa. Sai yake jin guilt domin yana ji a ransa shine ya kashe dansa ko ya nisanta kanshi da dansa, yana jin wani a shame na ya bada dansa, a tsawon 25yrs ya ji aransa duk abinda aka mishi basu da laifi. Ajiyar zuciya ya sauke ya shiga cikin gidaan koda lokacin zabe yayi Alhaji Nafi'u sune suka yi.nasara tare da wani irin katon magudin zaɓe. Tun kafin labarin ya isa Fada Malam Junaid ya samu don haka shi ya fara kiran Mai Martaba, ya kuma isa fadar akan lokaci. Haka suka jajjantawa juna kafin suka shiga niman rigar kariyar da zasu kare kansu. ** Bayan an rantsar da Musharraf, a jawabin gabatarwa abinda ya fara shine. "A yau gwamnati mai ciki na jahar zanzabira ta tsige sarki Attahiru Shehu Yayari a kujeransa na Sarkin yanka. Sannan ta nad'a Alhaji Rilwani Abubakar Yayari a matsayin sabon sarkin!" Wannan kalaman ya saka Mai Martaba yankar jiki ya fadi, sakamakon bugun da zuciyarsa tayi, ba don maganar ba sai don abinda yake faruwa, a gaban Malam Junaid da Salama abin ya faru amma sai suka daura mishi sharri yadda yasa aka sake bamkado wancan case, koda yake a lokacin Malam Junaid ya sha domin Salama ma da kanshi ya ce faduwa yayi ba a san me ya kada shi ba, haka yasa aka wuce da shi asibiti shi kuma a washegari ya wuce Lagos daga shi da Alhaji Mamman Abba yayari suka wuce USA, suka tawo da Salmanu Farisa, kuma ai dama ya bar musu wasiyya duk ranar da ya fadi su tawo da Salmanu. Ashe bayan tafiyarsu bori aka yi a garin talakawa sun ce basu son Rilwanu kuma haka yasa shima ta janye daga abin domin tsoron kada wani abu ya faru. Lokacin da Salmanu yazo ga Mai Martaba, abu daya yake faɗa mishi. "Ka rike Junaid da Mamman ka rike su zasu zame maka garkuwa yakin nan ba naka kai kaɗai bane ka bi abinda zasu gaya maka, ka kula da amanar da na baka Sadauki na san zaka iya na maka alƙawari ko mutuwa nayi sai Allah ya cika maka shi. A hankali ya sake hannunsa kamar shi dama maganar take jira, haka yayi cuku-cuku ya tura su Jamus. *** Back to the storyline Idanunsa jajjur yayi yana jin kukan Mai Babbar daki, tana faɗin. "Shi kenan Junaidu ya kashe min mijina...... *Kun san me? A a kaso dari na labarin nan ban baku daya ba atow yawwa domin yanzu zamu fara asalin Royal politics hmmm! Bari muga yadda zata kayya* Kishi da kyashi shine mafarin aikata kome, danasani mara amfani zai biyo bayan duk wani abinda yake faruwa. Ku karanta a nutsu zaku fahimci yadda labarin yake... Alhamdulillahi.... *ina mata yan gayu ina mata yan yayi! Tow ku matso nesa ta zo kusa collaboration Tangaza_Perfume tare da Anum∆Luxury Perfume sun zo muku da kayan kamshi gida da na jiki kai ba iya nan ba hatta turaren kaya irinsu.* Mamoul all colors are back in stock. Mamoul turaren turara kaya. Ga kamshi ga kama kaya da gida. Available in; MAMAOUL MADINA, MAMAOUL MARYAM, MAMOUL BADAR & MAMAOUL SABAYA. Each one 3500 *New Drop!* *Nassem Oil – 100ml* Rich, elegant & long-lasting. This premium fragrance oil is everything your collection needs — and it’s only *₦8,000!* *Luxury in a bottle.* | Own Your Scent, Own the Room* *Mosuf 50ml Body Spray* Smooth. Fresh. Long-lasting. Only *₦5000!* ✨💥 Smell amazing, every single day. *DM to order!* *Storm for Him & Her – ₦4,500* each Fresh, fierce, and made to turn heads. Whether it’s *Storm for Him* or *Storm for Her*, you’re getting bold confidence in a bottle — just *₦4,500!* A perfect 50ml to carry your essence wherever you go. Subtle. Powerful. Unforgettable. Now available: ₦2,300 per piece | ₦27,600 per dozen. Available Just DM 08130269641 Top_notch season 4 ROYAL POLITICS is not free, pay N500 to get a complete access to the book. *Marubutan TopNotch Writers sun sake zuwa muku da sabon labarai masu ƙayatarwa a tafiyarsu ta Season Four:* *MAI_DAMBU kuwa ta faso muku ne da labarin da ya haɗa da Sarauta, Siyasa da kuma Soyayya, duka a littafin ROYAL POLITICS: An yanka ta tashi.* *AZIZAT kuma ta tattaro muku rikitacciyar soyayya ne da ya hawo jirgin JayKay ya dira a Kitchen ɗin Ziyada. CHEF ZEEY: Love in the Kitchen* *Account Details:* *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* *POSTING* *Ɗaya: 500* *Biyu: 1000* *Uku: 1500* *DOCUMENT (da zaran an gama posting zai koma)* *Ɗaya: 1k* *Biyu: 2k* *Uku: 3k* domin tura shaidar biya ko Ƙarin bayani, ku tuntuɓi: *08130269641* Ko *08137311900* Ko kuma *09063467258* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 17 Through the darkness A hankali labarin rasuwa ya karade ko ina na garin Zanzabira, rasuwa da ta kad'a mutane da kowa na cikin garin Zanzabira, sannan kuma ana tsammanin za a dawo da gawarsa gida ayi mishi sutura anan makabarta da take cikin masarautar. Duk wani shiga da fita kashe kudin da za ayi na kawo gawar Faris shi yayi har sai da aka fara cewa a ina ya samu kuɗin da yake kashewa haka, sannan wani abun da ya kara bawa kowa mamaki shine yadda ya tara kannensa. Anan gobe zaa kawo gawar Mai Martaba. Shine yadda ya kira Malam Junaid ya zaunar da shi a babban parlourn Mai Martaba ya ce mishi. "Malam akwai wani da kuke rufewa ku uku da ban sani ba?" Girgiza kai yayi ya ce mishi. "Bamu boye maka kome ba!" "Yanzu wani abu ya dace ayi, domin mai martaba ya bukaci kai zaka mishi wanka da sallah." Ya tura mishi wata takarda a gabanshi. Dauka yayi ya kalla sannan ya mai da idanunsa kan Faris. Kwalla ne ya cika idanunsa ya bude baki ya ce mishi. "Tabbas rubutun Attahiru ne wannan, a lokacin da ya ce ko ya mutu ni ne mutum na farko da zai bukaci na mishi wanka da sallah, na zata Allah zai fara daukar rayuwata ne kafin shi ashe ba haka ba ne." "Ina ga zasu iso karfe uku na dare ne, kafin hudu na asuba zuwa biyar an gama sutura!" Inji Faris, "Assalamualaikum!" Muryan Alhaji Mamman Abba yayari ya ratsa parlourn,ya shigo tare da niman wuri ya zauna, yana kallonsu ajiyar zuciya ya sauke kafin ya ce musu. "Ya hakuri kuma?" "Alhamdulillahi!" Daga nan tattaunawar akan rasuwar suke, duk da sun hada kansu su uku,amma kuma kana ganinsu zaka fahimci akwai damuwa a tattare dasu, kusan dukkansu biyu Malam Junaid da Alhaji Mamman Abba yayari, kamar rarrashin Faris suke yi da kalmai masu dad'i da kwantar da hankali. A cikin gidan kuwa yadda Mai Martaba daki take ƙoƙarin b'ata Malam Junaid kaɗai yana d'aga hankalin wasu, domin Malam da Umma sun zo tare da Hajja. Haka yasa take gaya musu magana marasa dad'i. Jin haka yasa Mai Kano ya fito ya nimo Faris. Kallo daya zaka yi ka fahimci ranshi a b'ace yake amma yanayinsa ba zai yiwu ka ce yana cikin b'acin rai ba, domin haka yake mutum ne mara walwala. "Ummina ya haka? Me yasa zaki zubar da darajarki? Kowa yasan darajarki don Allah wannan maganar a barta a haka." Ya juya ga Hajja da take kuka wiwi. "Kamar ni a nan har Mai Babbar daki zata kalla ta zagar min d'a, ai ko giyar wake take sha tasan Junaidu ba zai kashe Aminansa ba, balle kuma haka kawai ana zaune kalau Allah yana ganinku." Ta fada tana share kwalla. "Kiyi hakuri Hajja muje!" Inji Maluma tana rike hannunta, har waje ya rako su, sai da ya ga tafiyarsu sannan ya koma cikin gidan, har lokacin wasu basu bar zancen ba, .... IKHLAS Ina kwance abin duniya ta dame ni, sai ga su Maluma sun dawo. Rai a b'ace. "Me aka muku?" Na tambaye su, "Hmmm kin ga yadda aka ci mutuncinmu kuwa yau takwara." Tashi zaune nayi ina kallonta. "Mai Babbar daki taci mutuncinmu wallahi ta zage mu wai Junaidu ya kashe Mai Martaba." "Kambu!" Ban san lokacin da na danna asharia ba, domin raina yayi bala'in b'aci, yadda nake bala'i, kawai zai saka ka fahimci an tab'a min Abbana. "Sai kuka zauna kuna kallonta tana ta zagin Abba? Aka rasa wanda zai tanka mata." Tab'e baki Hajjaj tayi tana faɗin. "Nasan da dake aka je da kin kwacewa Abbanki yancinsa!" "Yanzu ma bata b'aci ba wallahi!" Ma faɗa ina tsaki, wayata na dauka da nasan cewa abinda zan aikata zai dagula kome da ban fara ba, domin ina da guntun tarihin Mai Martaba Sarki Attahiru Shehu Yayari,na cewa yana amsar rashawa. Kawai na tafi kai tsaye zuwa Twitter, na shiga wanke Abbana, tare da dogon rubutu akan wasu abubuwan da lokacin yana raye ya aikata, sannan har da shaidar da ni kaina, nasan ba karamin ƙoƙari nayi na zakulo wannan bayanin ba, don an gaya min tun da jima Attahiru Shehu Yayari yana da hannu a kashe bakin da suka zo a wani abu da ya faru, sannan yasa an rufe babban cikin mutanen. Sannan da ake cewa Abbana ya kashe shi meye Proof of evidence din da aka ce shine ya aikata? Cikin tsiwa da rashin mutunci na kara da cewa ai akwai labarin yayi abondening yaronsa saboda mulkinsa, wato irin wannan lokacin aka fitar da abu me zafi sai ka rasa ta ya ake yi yake tafiya Viral? Domin ni dai a Twitter na ayi rubutun nan, sannan ina sakewa Uwais ya fara min comments da cewa. "Are You out of your mind maza goge?" Banza nayi da shi na sauka a online din bayan na rufe comments section din yadda babu me iya gaya min maganar banza. Ashe anyi ta sharing din abin tare da bude wani shafi, bayan na gama sai ga kiran Ya Uwais. "Je ki goge abinda kika rubuta?" "Hmm, ni dai oo!" Na faɗa a shagwab'e. "Ki zo kafin wani abu ya fito." Kashe wayar nayi ina hararansa. Ni dai ban san me ya faru ba, ina parlourn Maluma sai ga Ya Abid, yana zuwa abinda ya fara kwallo da ni, tare da fisgar abin charge din Laptop dina ya shiga tsula min Ta ko ina, Allah na zata daga lahira aka turo shi, ashe tsabar kid'ani da yake yi ne yasa na manta da cewa akwai abinda ka aikata. Kai naci bugu sannan ya kwace wayar ya saka ni a gaba ya mai dani gidansa A ranar na gane Allah da girma yaƙe, domin kuwa na sha bugun kamar nayi sata. Muna isa ya ce min. "Goge maza!!" Jikina yana rawa na goge, ina shashekar kuka.." idan kika kuma ɗaukar waya a gidan nan sai miki dukar mutuwa!" Faris. Amsar tap din yayi yana kallon rubutun, lumshe idanu yayi ya bude yana jin wani irin d'aci a ransa. "Waye Ubanta?" "Malam Junaid Gobir." Shiru yayi kafin ya d'ago kai yana kallon Faruq.."Ya sani?" "A'a!" "Ok!" Ya kurbi tea din da yake gabansa. "Nady fa?" "Tun jiya bata dawo ba!!" Faruq ya fada a hankali yana kauda kanshi. "Tasan da rasu kuma?" "Eh Sir!" Ba zai ce baya jin zafi ba, amma kuma yarinyar can zai zo ya ganta. Waye ya bata kwarin gwiwar da tayi irin wannan rashin mutunci. "Ka binciko ta!" "Madam ko mai rubutun?" D'ago kai yayi ya zubawa Faruq idanun. "Sir bari na bincikota!" A hankali ya shiga media dinta sai ga hoton Iram da Ikhlas. Shi kanshi Faruq ya rude ya rasa wacce zai nuna a hankali ya ajiye tap din a gabanshi. "Ga dai yan matan." "Dauke ba sai na gansu ba, wacece suke fada da Nady!" Ya fada yana mikewa, "dayar ce" faruq ya fada mishi. "Wacece tayi rubutun?" Sai yayi shiru kafin ya ce. "Sir ban san wace ce a cikinsu ba." "Wacece tayi fada da Nady sau biyu, ka yi bincike kanta kafin a gama zaman makoki." Ya wuce. Nady tana gari aka yi rasuwa, sai dai wani abinda tayi na rashin hankali shine bikin kawarta da ta shirya ta tafi tunda ta san kanshi yayi zafi bai da lokacin da zai iya kula da lamarinta. Cikin daren aka kawo gawar, kafin gari ya waye an gama kome, su biyar ne akan gawar, kannensa biyu na kusa da shi, sai Alhaji Mamman da Malam Junaid. Anan suka kwana Abdulhafiz da Salim sun so da karfe takwas don sun ce ba zasu iso ba sai an kawo gawar, duk Yaran gidan sun taru a babban Parlourn Mai Martaba, suna mishi addu'a, kafin aka kira iyayensu mata suka mishi addu'ar karshe, sannan aka fitar da gawarsa. Ana tafiya da gawar Nady da iyayenta suna isowa, da sha tara na arziki..domin ta haka ne zasu boye laifin Nady. Daga nan aka cigaba da zaman makoki, wanda kusan anyi kome ne a aljuhun Malam Junaid, ranar da Attahiru Shehu Yayari ya cika sati daya da rasuwa, ranar aka naɗa Alhaji Rilwanu Abubakar Yayari. A matsayin sabon Sarki, wanda aka samu a hatsaniya a gari, tashin hankalin da aka shiga ba na wasa ba ne domin mutane sun fito suna cewa basu so. A wannan lokacin Alhaji Mamman da Malam Junaid suka kira shi a gidan Alhaji Mamman, sannan suka fitar da mishi last wish na mahaifinsa,kanshi a sunkuye bai ce kome ba. "Bamu san yadda zamu gaya maka ba ne, amma wannan shine fatar shi na karshe idan ma basu maka ba ka zab'a a wani wurin." Girgiza kai yayi yana faɗin. "Ko karuwa ya ce na zauna da ita zan zauna da ita balle yar da ta fito daga cikin gidan Malam Junaid!" Ya fada a hankali, sannan ya mike zai fita. "Idan ka samu lokaci ka zo ka gansu!" "In sha Allah!" Sannan ya fita, "Alhamdulillahi mun gama namu, saura naka!" Inji Malam Junaid. "Shi kenan!" Alhaji Mamman ya bashi amsa. Kwana biyu a tsakanin Alhaji Mamman ya isa gaban mai babbar daki, ya gaya mata wasiyyar mai Martaba wnada Mai Bauchi ya tabbatar da haka shi da Fulani karama Hajiya Zainab. "Amma wanann Munafunci ne, taya zai gaya muku bai gaya min ba d'a daya da nake ganin shi ne min kawai zaku hada shi da irin masifa da Bala'i, ban amince ba wallahi ban yarda ba." Yadda Mai Babbar daki ta ke masifa zaka ɗauka ita za ayiwa kishiya, amma haka Alhaji Mamman ya kyaleta sannan ya turawa Alhaji Munir Yarimar gabas babban wanta ta gaya masa, halin da ake ciki ai kuwa yazo yayi mata tas, shine ta hakura amma fa ta saka a ranta sai ta taya Nady kishi. Yadda zaka san Faris babu hidimar kowa bisa kansa, a cikin wannan yanayin ya gayawa Nady zai yi aure, kamar mahaukaciya haka tayi ta hauka, har wurin Mai Babbar daki tazo tana kuka akan ta hana shi aure, amma babu hali bakiɗaya auren saura kwana sha uku, sannan a gefe guda an rufe maganar auren yadda babu wanda zai ji sai na jikinsu. Mai Babbar daki ta gayawa Yaranta suka yi tsalle suka ce nasu ji ba, indai Yar Malam Junaid ce ba gidan ba. Suka bata labarin abinda ya faru lokacin rasuwar nan fa Mai Babbar daki ta kara hawa sama ta zauna, a yadda abin ya ƙara tsamari, suma sauran yan dakin suka mara musu baya. Gogan kuwa ko a jikinsa. Ranar wata asabar ya je ya ga Ikhlas wacece tun daga nesa ya gano itace yar bala'i original babu sirki. "Sir ita ce tayi rubutun nan, sannan ita ce abokiyar fadar Madam Nadiyyah!" "Sunanta?" "Zainab Ikhlas!" Shiru yayi kafin ya ce. "Sa'arsu Ilham ce?" "Eh Sir!" Inji Faruq, "she too young! Muje!" "Baka same ta ba?" "Nop!" Ya furta yana jingina da kujeran yadda ake janta suna rigima da mai A daidaita sahu. "Haka take?" "Gaskiya an ce bata da kunya?" "Matakin karatunta?" "Tana karatunta a fannin jarida, sannan ta haɗa haddan Alqur'ani tun tana sha hudu, sannan yar jidali ce bata da hakuri." "Fiance fa?" "Uwais Saddam Jatau suke soyayya!" "Bayan nan fa?" Ya kuma tambyar shi, "Babu!" "Ok!" Ya furta tare da rufe idanunsa. Tun bayan da aka yi maganar auren nan, kusan kullum sai Nady ta tashi hankalinta ko kwana uku da suka wuce tayi yaji, Babanta ya dawo da ita domin Alhaji Mamman ya je ya same shi suka fahimci juna, haka yasa ya dawo da ita da kanshi, Mai Babbar daki ma tazo tayi ta rarrashinta tana gaya mata tunda bata son kishiyar in sha Allah ita sai tayi sanadin barin yarinyar gidan, shi kuwa Gogan kuwa ko a jikinsa,.hatta kayan auren a gidan Alhaji Mamman aka hada. Ana saura kwana biyar bikin aka kawo kayan. Ikhlas Abba ya sake tuntubar Mommy Turai wance bata zaman gidan da maganar auren tace ita ba ta son hadin bai mata ba, haka yasa ta share zancen domin kuwa burinta akan dan gidan shugaban kasa, haka yasa Abba ya sa na zo, tunda muka shiga keke Napep din na lura me Napep din dan iska ne,.yana kawo mu da Aunty Shukrah ya ce. "Gaskiya da nasan nan zan kawo ku sai kun bani dubu daya." "Dari bakwai muka yi, kuma shi zan baka." Na faɗa ina mika mishi dari bakwai amma da yake dan jaraba yaki amsa, ni kuwa na wurga mishi, shine ya fito zai mare ni, ni kuwa na bude mishi idanun da cewa sai na saka an rufe shi a garin. Yan unguwarmu suka kashe rigimar na shige cikin gidan da Aunty Shukrah, tana shiga take bawa Nuraim labari, yayi ta dariya. Bayan sallah la'asar Abba ya tara mu, yayi min nasiha sannan ya ce min, saura kwanaki aurena. Dariya abun ya bani domin ban yi kama da amarya ba, sai da ya fito min a mutum na yi shiru kafin na ce mishi. "Abba kasan!".rufe min baki Umma tayi, hawaye ne ya zubo min ya ce min.."Na sani kiyi hakuri!" Cikin shashekar kuka na ce mishi. "Allah ya bani ikon maka biyayya!" "Bani zaki yiwa biyayya ba, shi zaki yiwa domin yarda Allah yana tare da yardan miji!" Gyada kai nayi na cigaba da kuka, a lokacin da na turawa Uwais sakon bai turo min amsa ba, haka na kasancewa cikin tashin hankali da damuwa. Ranar da aka kawo kayan, Mommy Turai tana gida amma ko a jikinta, bata ma fito ba, domin lisafinta ba akan auren yake ba, ana.saura kwana uku aka tafi yin jere Matar gidan ta hana a shiga sai da Abba ya kira mijin, ai ina jin ance ina da kishiya kuma a fada zan yi auren na fashe da kuka ba ma karamin mutum bane wato babba dai ko dai Matawallen ne? Haka suka yi jere amma sun ga hauka da tashin hankali, kafin suka dawo gida ance wani mutum da wasu dogarai suka hana matar gidan haukata kome. Aunty Shukrah da Sajidah suka shirya kamu, wanda aka turo dogarai daga fada, sannan babu dangin ango, washi gari kuma aka yi mother's night, danginmu ne na Zanzabira da na Maradi, sai kuma abokan arziki, ban yi tsammanin bikina zai zo a ƙurarran lokaci kuma ayi hidima haka ba. Ranar asabar za a daura auren, amma har yau ban san waye Mijin da zan aura ba, wannan yasa nayi ta kuka har da zazzaɓi. Washegari. Tun daren jiya basu rintsa ba, domin haukar Nady, don haka ana sallah asuba, ya haɗa shirginsa ya wuce asalin gidan gonar Mai Martaba, ya je can ya kwanta ya huta. Abdullahi da Adam suna tare sai Faruq. *ina mata yan gayu ina mata yan yayi! Tow ku matso nesa ta zo kusa collaboration Tangaza_Perfume tare da Anum∆Luxury Perfume sun zo muku da kayan kamshi gida da na jiki kai ba iya nan ba hatta turaren kaya irinsu.* Mamoul all colors are back in stock. Mamoul turaren turara kaya. Ga kamshi ga kama kaya da gida. Available in; MAMAOUL MADINA, MAMAOUL MARYAM, MAMOUL BADAR & MAMAOUL SABAYA. Each one 3500 *New Drop!* *Nassem Oil – 100ml* Rich, elegant & long-lasting. This premium fragrance oil is everything your collection needs — and it’s only *₦8,000!* *Luxury in a bottle.* | Own Your Scent, Own the Room* *Mosuf 50ml Body Spray* Smooth. Fresh. Long-lasting. Only *₦5000!* ✨💥 Smell amazing, every single day. *DM to order!* *Storm for Him & Her – ₦4,500* each Fresh, fierce, and made to turn heads. Whether it’s *Storm for Him* or *Storm for Her*, you’re getting bold confidence in a bottle — just *₦4,500!* A perfect 50ml to carry your essence wherever you go. Subtle. Powerful. Unforgettable. Now available: ₦2,300 per piece | ₦27,600 per dozen. Available Just DM 08130269641 Top_notch season 4 ROYAL POLITICS is not free, pay N500 to get a complete access to the book. *Marubutan TopNotch Writers sun sake zuwa muku da sabon labarai masu ƙayatarwa a tafiyarsu ta Season Four:* *MAI_DAMBU kuwa ta faso muku ne da labarin da ya haɗa da Sarauta, Siyasa da kuma Soyayya, duka a littafin ROYAL POLITICS: An yanka ta tashi.* *AZIZAT kuma ta tattaro muku rikitacciyar soyayya ne da ya hawo jirgin JayKay ya dira a Kitchen ɗin Ziyada. CHEF ZEEY: Love in the Kitchen* *Account Details:* *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* *POSTING* *Ɗaya: 500* *Biyu: 1000* *Uku: 1500* *DOCUMENT (da zaran an gama posting zai koma)* *Ɗaya: 1k* *Biyu: 2k* *Uku: 3k* domin tura shaidar biya ko Ƙarin bayani, ku tuntuɓi: *08130269641* Ko *08137311900* Ko kuma *09063467258* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: Page 18 ZANZABIRA PALACE. CENTRAL Mosque Dandazon alumma ne kofar babban masallacin juma'a da yake kofar Fada wato kofar Fada, duk yadda inda ka kutsu al'umma ce ta ko ina. Mawaka, maroka, yan asharale, mawakan wasu kabilun jahar, bakin masallacin ya rikice da hidima ga matasa yan boko maza tare da wasu tawagar likitocin Nigeria da suka iso a wata doguwar mota, gefe can tawagar ango ne da ya kasance cikin shigar alfarma dogo a tsaye sambal. Sanye cikin alkyabba wacce aka yi aikinta da zare golden. Ga rawanin da aka mishi wanda aka nad'a mishi masu biyu. Idanunsu yana cikin bakar prada wacce ta boye asalin kwayar idanunsa..wanda suke jajjir kamar garwashi. Babban burinsa ya bar wurin nan domin bai ga wani fa'idar haka ba, babban tashin hankalinsa Nadiyyah. Furza da isar bakinshi yayi cike da matukar gajiya. Yau dai yasan Allah kaɗai zai bashi sa'a a kanta. Daga cikin masallacin kuwa muryan daurin auren ne ya daki dodon kunnuwanshi. "An daura Auren Salmanun Faris Shi Yayari tare da Zainab Junaid Gobir, akan sadaki Naira dubu dari biyu da hamsin. Allah ya bada zaman lafiya." A hankali aka fara fita a masallacin musamman manya mutane na fadar Zanzabira tare da wasu manya yan kasuwa malamai da wasu jami'an gwamnati daga Federal. "Sadauki!" Kallon wanda ya kira shi sadauki yayi. "Ko zamu karasa ka gaisa da mutane ne?" Lashe bakinsa yayi kafin ya taune lips dinsa a hankali. Yana me d'ago kwayar idanunsa very gentle, ya daura akan wanda ya mishi magana! "Hmm!" Tawagar likitocin abokansa ne sanye da fararen kaya suka rufa mishi. "Waye zai yi tsammanin Dr Faris zai ajiye mata biyu?" Inji wani daga cikin likitocin. "Wallahi kuwa Alawan! Gayen nan dan iska ne yadda yake ji da kanshi ban tab'a zata zai ajiye wata mace bayan Nadiyyah ba!" Ta cikin glass ya kalli wanda yayi maganar ya cigaba da tafiyarshi. Har cikin mutanen da suke kofar Fada, abokanshi sai zoyalarshi suke suna faɗin. "An dai ci amanar kaunar kuma muna team Uwargidan!" Murmushi yayi cikin girmamawa domin yasan yau akwai bidiri. Nadiyyah! Ya jinjina kanshi mahaukaciyar matarshi. Mika hannu yayi yana gaisawa da mutane masu hoto suka shiga daukarsa da mutanen da yake gaisawa. Murmushin yake amma idan da zaka fahimci yadda yake murmushin kasan dole ce. Kusan minti talatin kafin aka kawo wata benz wanda zai kasu su gidan Amaryan a gaida iyayenta. Shi sai yanzu ya tuna rabonshi da yarinyar, tun da aka ce ya je ya ganta sau daya ya ganta shima daga can nesa ya ganta. Da shi da tawagarsa suka nufi unguwar Malamai. ---- Gidan Malam Junaid Gobir. Hidimar biki ake wanda duk wnada ya ga yadda ake hidimar bikin zaka ɗauka irin bikin nan ne da ake yi na masoya. Amma kuma ba haka bane domin kawai ana yi ne yadda mai gidan ya umarta. Ana tsaka da kwashe abinci. Wani matashi ya shigo da gudu. "Jama'a an daura auren Ikhlas da Salmanu Faris! Ba Mai Martaba da yake can Germany ba." "Kai Nuraim ka fadi gaskiya ko ka yi shiru!" "Wallahi na rantse da Allah! Da wani ne Salmanun Faris ne?" Inji Mahaifiyarshi Hajiya Asma'u. "Waye Salmanun Faris?" "Ke kin san waye? Dan mai Martaba ne da ya b'ata shekaru ashirin da suka wuce!" "Wanda aka sace shi yana aji hudu na secondry school?" Shigowa Abid yayi babban yayan gidan, ya ce. "Don Allah ku nutsu ga Prince Faris zai shigo da tawagarshi!" Ya fada yana me nufar cikin part din Mahaifinsu yana me gyarawa, sannan ya fito ya nufi Part din mahaifiyarsu wacce ita ce Uwargidan, sanye take da wani code lace, wanda aka mata buba tayi kyau matukar kyau, domin kyakkyawar buzuwa ce da take ji da kyau da nasibi. "Malama a gyara parlour don Allah kada ayi shirme ina Khlas? A shiryata ga su nan sun tawo." "Tow Abid!" "Ina Shkurah?" "Suna dakinsu Ikhlas da masu kwalliya!" Juyawa yayi da zafin nama, ya fita ya nufi Part din Yan matan ya shiga, ya samu ana ta mata makeup. "Don Allah ku gama akan lokaci! Auta kin yi kyau! Matar mai rabo kenan!" Ya juya ya fita, d'ago kai nayi na kalli Aunty Shukra idanuna cike da kwalla. "Kada ki yi kuka, Allah yana sane dake biyayyar da kika yi Allah ba zai kunyata ki ba!" Gyada kai nayi ina jin kamar na mike nima na ce ba zan yi auren ba, amma ba haka Malama ta koya mana ba, shigowa Nu'ayma tayi tana me faɗin. "Ikhlas! Wai da gaske ne ba mai martaba ba ne?" Cikin In-in-ina na ce mata. "A...unty ban...ban....sani ba!" Yadda nayi maganar muryata tana rawa yasa ta Kylae ni. "Ko ma waye da alamu Allah ya wanke ya baki domin ba tsoho bane!" Da sauri na d'ago kai ina kallonta. "Please ku bar maganar mu karasa makeup din!" Inji me kwalliyar, Gud'ar da aka yi tare da busar algaita da kid'ad'an da ake yasa ni jin kamar da zuciyata ake luguden, rike hannun Aunty Shukrah nayi, daurin dan kwallin da mai makeup tayi min haɗe da saka min net din da da yake makale a dankwalin wanda aka mishi dauri kamar hula. Bayan ta gama aka saka min wata ƙatuwar gold wanda ya dauka har kan cikina saboda girmanshi ban da na hannuna da kunnena da zobenshi. Gyara min net din tayi tare da fesa min turare. Sannan suka koma suna jiran a ce a fito da ni. --- Tunda ya shigo gidan daya daga cikin matan Sheik Junaid Gobir suka fito a fusace. Idanunta ya sauka kan kyakkyawar fuskarshi wanda ya cire mayafin da ya rufe mishi bakinsa. Cikin girmamawa ake gaishe shi, har ya isa parlour Sheikh Junaid, ya zauna a kasa. "Salmanun Faris! Allah ya maka albarka! Ubangiji ya baka lafiya da nisan kwana yadda zaka kamanta adalci, ga kanwarka nan ka saka idanun akanta, kayi hakuri rike mata biyu sai namiji jajjurtacce wanda ya san yadda rayuwa take, ai ko ban gaya maka mecece rayuwa ba kasan mecece rayuwa! Ni dai iya abinda xan faɗa kenan, na gode sosai. Ku shiga cikin gidan!" A hankali ya mike Abid yana gefenshi, "na gode sosai Abba!" Ya furta a hankali yana me barin dakin, ajiyar zuciya Sheikh Junaid yayi yana jin kamar ya samu nutsuwa domin, yaci karfin guguwar da yake gabanshi. A lokacin da suka fito nufar part din Malama suka yi, suka gaishe ta. Addu'a tayi musu me yawan gaske sannan suka fito itama godiya yayi mata, a tsakar gidan nan ne kasancewar gidan babba ne mai yalwataccen fili, aka fito da ni sanye da farin lace me hade da gold, Aunty Shukrah ta kawo ni har wurin Ya Abid shi kuma ya isa da ni gaban Prince Faris kaina a sunkuye. "Dr za ayi hoto ne!" A hankali ya saka hannunshi akan kuguna ya janyo ni jikinshi, yana me kallon camera man din, aka shiga daukarmu, ni ba haka ba ma hannunshi da naji a kuguna wallahi ya hana ni nutsuwa, bakiɗaya ji nake kamar an daura min wani gungunmemmen dutse a wurin, yadda na jingina da jikinshi ba karamin haifar min da tashin hankali yayi ba, nayi alƙawarin wannan auren ba zai wuce inda na zata ba, iya nan za a yi ta kare ina da buri ina da wanda na gina rayuwata dominshi. Hawaye ne ya shiga cika min idanu, abin da na fahimta shi wannan son kanshi ya sani. Tab'a shi aka yi ya juya mika mishi wayar aka yi. Ya janye hannunshi, a hankali na sauke wani boyayen ajiyar zuciya, wnada yasa ni jin wani irin nutsuwa, da wutsiyar idanun ya kalle ni wanda nima na d'ago kai kenan muka yi ido hudu da da shi, da sauri na janye nawa ina kokarin barin wurin. Rigar jikina ya rike wnada ya hanani barin wurin, hade rai yayi ya saka wayar a kunne. "On my way!" Wannan sune abinda ya fada, sannan ya sake rigana ya kuma gaisawa da mutane, sannan suka bar gidan. Suna fita Mommy wato Hajiya Turai ta fito daga part dinta cikin bala'i. "Junaid fito munafuki algungumi? Junaid fito burbushi kasar wuta. Wallahi ba zan tab'a yarda ba, ina raye zaka ci amanata? Bayan rufa maka asiri da muka yi shine zaka ci amanata? Kace Mai Martaba ne yake niman Auren Iram kai ba zaka iya hana shi ba, wato da nace ba zata sabu ba shine ka haɗa min shunku, ka dauki Yarka da kafi so ka bawa dan Mai Martaba, ashe kulle ni kayi wallahi ba zan yarda ba." Iram wacce ta fito tana kuka ta ce mata. "Mommy kin tuna wanda na gaya miki lokaci ya taimake mu da kudina ya zube a Dubai, wallahi Mommy shine mommy shine wallahi!" Ta fashe da wani irin kuka. "Tow yanzu Turai me kike so ayi?" Inji Kanwar Abba Goggo A'i. "A saka ya sake ta, a daura auren da Iram!" "Hauka kike yi amma!" Inji Umminmu matar Abba ta biyu Mahaifiyar Nuraim da Nu'aymah, "tabbas na yarda hauka kike tuburan, nan kika fito kika yi ta ihu sati biyu da suka wuce yau kuma ki ce an kashe auren da aka daura yau a bawa yarki? Lallai na yarda wasu mutanen mahaukata ne original me yasa baki gayawa mijin ba. Hmm idan kana iskanci baka san inda zaka yi shi ba." "Wallahi billahi azim sai an kashe auren nan, idan ba haka ba zaayi biyu babu." Ta fada tana ihu. Ita kanta Iram din kuka take tana faɗin. "Mommy idan na rasa shi mutuwa zan yi." Cikin kuka, ni da dama can ban son tashin hankali gidanmu jikina rawa ya kama kamar an saka min lantarki." Ke relax babu abinda zasu, ai bata zata haka ba wai ana zaton wuta a makera sai gashi a masaka!" Inji Kanwar Malama wacce itama kowa ya san Umma Kande da bala'i, fitowa tayi tana faɗin. "Turai ba nan kika ce idan aka hada yarki da mai martaba sai kin kona kowa ya gidan nan ba?" "Ke kande ai kin so tona tone, maganar gaskiya shine ta ce da yarta ta auri Tsoho gara ta zama karuwa!" Inji Goggo A'i. "A tow dai kuma ta dawo tana ihu idan ba hauka ba " Mutuncina zaku ci? Wallahi ban yarda ba, na rantse da Allah zai na ga bayan auren nan!" "Ko kuma auren ya ga bayanki domin dai Yarmu ta zama matar sarki Fulani Zainab, surukar Balkisu me matar Uba Zainab. " Kiri-kiri Hajiya Turai ta shiga zunduma musu ihu. Sai da aka riketa zuwa dakinta, ta fashe da kuka. Tana me daukar wayarta. Kiran wayar tayi. "Yaya kazo kayi kome akan Junaid ya ci amanata!" "Kamar Ya?" "Wai Salmanun Faris ya bawa auren Ikhlas bai fada ba sai yanzu!" "Impossible! Babu wani shegen da zai min haka, ba a haife shi ba." Ya faɗa, "ka saka a tafi da shi ma bakiɗaya a hallaka shi." "Mommy!" "Dalla ku min shiru meye amfanin shi?" "Gaskiya babu me kashe mana Abba, ai ku ne kuka ce baku san auren yanzu kuma sai ya zama laifi, kin san abinda ya faru ne?" "Tauhid ina wasa da kai ne? Ba don ku nake wannan abin ba." "Don son ranki dai, Mommy don kanki kike yi fa ba don mu ba wani abu mara kyau ya samu Abba sai na bayyawa duniya wallahi!" Ya juya abinsa yana kunkuni. Ana cikin haka sai ga hukumar tsaro, basu damu da baki ake yi ba kawai suna shigowa tare da tambayar Sheikh Junaid, fitowa yayi babu wani dogon bayani, suka saka mishi handcutt. Waje suka yi da shi. *** ZANZIBAR PALACE. Akan lokaci suka iso, yasan halin Nadiyyah so yake ya wuce can gidanshi. Amma yasan dole sai ya shiga cikin gidan. Haka ya shige cikin gidan cikin nutsuwa. Wani maroki yana mishi kirari. "Toron giwa bai ban tsoro dan Attahiru, zaki mai wawan kura jikan Usmani gwanki dan Attahiru, zakin mutanen zanzabira, gaba sallama baya sallama. Namiji zaki hadarin gabas malafar duniya. Shehu bayanka Shehu gabanka, ka sha tabara kasha yasin. Kasha lallahula. Bauna saniyar sake. Bijimin likitan ƙwaƙwalwa da mahaukata, sarari mai tada gudun doki dan Attahiru. Mu alumma zanzabira mun yi mubaya'a, mun ce samina wahadana mun yarda mun amince, idan har ana mulki daga cikin uwa kai tun kana cikin Mai Babbar daki kake mulkarmu. Yiwuwu jama'a ina gwani ga nawa gashi nan shine likitan da ya gagari masu lafiya da mahaukata, Ya Allah ka kaini Makka da Madina ta sanadin Sarkin Zanzabira mai jiran gado Salmanu Faris. Walwalin waliyon matasa." "Faruq a biya mishi umara!" "Sarkin fada a gaya kirari an bashi Umara!" "Kirari Allah yayiwa gyadarka dogowa mijin Gimbiya Aminatu Nadiyyah ya baka kujeran Umura!" "Jama'a ku shaida Sarkin fada ya gaya min mijin Zainab Abu mai tagwayen suna ya biya min Umara." Yadda ake bikin a cikin gidan kamar ba a tab'a bikin wani Yaro ba. Kasancewar matan mai martaba hudu ne Fulani karama tana tare da shi a can Germany inda yake jinya, bangaren Mai Babban daki suka nufa tana parlournta da yan uwanta, da sallama suka shiga aka fara gud'a yan uwansa mata suka shiga fesa turare a kanshi, gabanta ya je ya zube tare da daura kanshi a cinyarta.."Allah ya maka albarka, Ubangiji ya biya maka bukatarka ta alkhairi, sannu namijin zaki. Ka tafi ga Matarka tana jiranka, ka tausassa mata ka kyautatta mata an zalince ta an mata ba daidai ba, ka rarrashe ta ka gaya mata magana masu dad'i!" "In sha Allah Ummina!" Ya fada yana me mikewa daga kan cinyarta. Sannan ya bar dakin biki ake domin wannan shine suke ganin kamar bikin da ya dace ayi mishi bayan wanda yayi ba a cikin gidan ba. Daga cikin gidan waje ya fito ya nufi Motarshi aka tuka shi har cikin gidan. Cire rawanin kanshi yayi tare da alkyabbar ya jingina a kujeran motar yana lumshe idanunshi. "Sannu ka gaji ko?" "Nop!" Ya fada yana kallonta kafin ya lumshe idanunsa. "Zaka sha daga yau!" "Bana tunanin haka!" "Kana nufin haka ba zai faru ba!" Gyada kai yayi ya cigaba da kallon hanya, har suka isa gidan. Fita yayi a motar Faruq ya biyo shi da kayanshi, har cikin parlourn gidan ya ajiye sannan ya fita. Don yana tsaye a tsakar parlourn. Yana jin alamar Faruq ya bar gidan, ya nufi hanyar koridonta gidan babu alamar kowa sai karar fashe-fashen abu yake ji, nufar parlourn yayi ya samu tayi kaca-kaca da kayan parlourn. Lumshe idanun yayi ya bude yana kallonta. Cikin kuka ta kalle shi fita masu aikin gidan suka yi daga parlourn. "Ka aure ta ne don ta haihuwa? Ka aure ta ne don ka kwanta da ita kayi ta having sex da ita? Ka aureta ne don ka ji dadi da ita? Sadauki ina da bom duba ka gani, sadauki duba n**nuwana, Sadauki dube ni gaya min me kake so? Me zaka ji a jikinta wanda ina da wanda yafi mata! Sadauki." "Waye ya ce miki saboda abubuwan da kika lissafa na aure ta? Ba fa nayi auren don na ci mace irinta ba ne, You know who I'm!" Ya fada yana d'ago habbarta. A hankali ya matso da ita jikinsa. "Kin manta waye ni ne? Ko kin manta Wacece ke a wurina? Sai da na gaya miki gaskiya kika ce ko Sex toy na ajiyeki me yasa zaki zubar min da mutunci a gaban bayina?" Rintsa idanunta tayi hawaye ya zubo mata ta ce mishi. "I'm sorry! Sadauki idan baka huce ba f**ck me crazy let my brain out no mercy no pardon " ta fada tana hawaye me hade da murmushi. Shima murmushi yayi yana kallon yadda take hawaye. Wani irin cakumeta yayi ya ce mata. "No screaming no groan, just silent moaning." "I agree my Lord!" Sab'atar yayi a kafad'arshi, ya nufi dakinsu da ita, a duk lokacin da irin wannan abin ya haɗa su, yana iya mai da ta kamar mahaukaciya ce, ta hanyar haukatata da mahaukacin jima'i, wanda haka ya samu asali ne daga gare ta, shi ba haka yake ba, amma ita fa? Feminists ce da tasha duniya da gogewa, irin matan nan ne da suka yi bala'in gogewa da duniya. Tun tana iya kokarinta na boye abinda yake mata, sai gashi tana ihu tana jan kome ta rike tana rokonshi da ya barta haka. Tasan ta tab'a shi a duniya babu abinda ya tsana kamar ka zubar mishi da mutunci a gaban yan aikin gidanshi. Mutum ne mai mutunci da kima, har kwanan gobe babu wnada ya tab'a mishi ko tsawa, balle kuma ayi musu da shi kowa kiyayye ranshi yake da abinda zai fusata Salmanu Faris Garnakaki Garkon namijin gaske. Salmanun yasan halin Nadiyyah, duk haukar da zata mishi matukar ba tanan ya rarrasheta ba tow wallahi babu zaman lafiya, sannan tayi mishi halaccin da ba zai tab'a mantawa da ita ba, ita din tamkar daya cikin duhu ce. Domin kuwa ta so shi tun bata san waye shi ba, bata damu da kome na shi ba. Sau tari idan ta ga abu ya mata kyau ba tare da shawara da shi ba. Zata mishi a lokacin da yake tsaka da kaɗaici ita ce ta zame mishi kawa, budurwa danginsa. Shi yasa baya iya fushi da ita. *** Pavilla Alhaji Nafi'u Zaune yake yana shan whisky a hankali yana kallon, matar da take gefenshi. "Kin tab'a haihuwa kuwa?" Gyada kai tayi yana kallonta daga sama har kasa. Jinjina kai yayi yana juya ruwan whisky din."Har Yara nawa?" A da can yan mata yake bi, amma tun wata yarinyar da ta kusan tona mishi asiri karshe ya daina hulda da yan mata ko zawarawa. Yanzu ya fi gane matan aure daga gidan mijinta sai wurinsa. Yarinyar da take gabanshi matar aure ce Yarinyarta daya, amma da yake jikinta me kyau ne ba zaka ce ta tab'a haihuwa ba. Sai da ya sha whisky sosai, sannan ya dauko kwalbar codein ya mika mata bayan ya jefa mata wata kwaya ya ce mata. "Ina da tsari, bana mu'amala da mace sai da kariya, sannan zan tura ki asibiti a miki gwaji a kuma saka miki robon ana daukar ciki, ki sani idan wani yasan alakata dake zaki ji labarin ya sauya." "In sha Allah Alhaji ba zaka tab'a ji ba." "Abu biyu nake yi da mace idan na gama da can, zan koma bayanki! Amma shi kudinsa yafi yawa shi kowani awa daya miliyan daya ne, shi kuma dutsen fintopia fasa shi dubu dari biyar ne yayi miki duk bayan awa daya!" "Alhaji awa uku idan nayi a baya da dutsen fintopia zan samu nawa kenan?" Murmushi yayi ya dauki wata tsumma ja ya shimfid'a a gadon...... (Innalillahi wainnalihir rajoun Wanna zamanin abinda yake faruwa kenan?) #Oummuwaddah #Top-notch #Paidbook *ina mata yan gayu ina mata yan yayi! Tow ku matso nesa ta zo kusa collaboration Tangaza_Perfume tare da Anum∆Luxury Perfume sun zo muku da kayan kamshi gida da na jiki kai ba iya nan ba hatta turaren kaya irinsu.* Mamoul all colors are back in stock. Mamoul turaren turara kaya. Ga kamshi ga kama kaya da gida. Available in; MAMAOUL MADINA, MAMAOUL MARYAM, MAMOUL BADAR & MAMAOUL SABAYA. Each one 3500 *New Drop!* *Nassem Oil – 100ml* Rich, elegant & long-lasting. This premium fragrance oil is everything your collection needs — and it’s only *₦8,000!* *Luxury in a bottle.* | Own Your Scent, Own the Room* *Mosuf 50ml Body Spray* Smooth. Fresh. Long-lasting. Only *₦5000!* ✨💥 Smell amazing, every single day. *DM to order!* *Storm for Him & Her – ₦4,500* each Fresh, fierce, and made to turn heads. Whether it’s *Storm for Him* or *Storm for Her*, you’re getting bold confidence in a bottle — just *₦4,500!* A perfect 50ml to carry your essence wherever you go. Subtle. Powerful. Unforgettable. Now available: ₦2,300 per piece | ₦27,600 per dozen. Available Just DM 08130269641 Top_notch season 4 ROYAL POLITICS is not free, pay N500 to get a complete access to the book. *Marubutan TopNotch Writers sun sake zuwa muku da sabon labarai masu ƙayatarwa a tafiyarsu ta Season Four:* *MAI_DAMBU kuwa ta faso muku ne da labarin da ya haɗa da Sarauta, Siyasa da kuma Soyayya, duka a littafin ROYAL POLITICS: An yanka ta tashi.* *AZIZAT kuma ta tattaro muku rikitacciyar soyayya ne da ya hawo jirgin JayKay ya dira a Kitchen ɗin Ziyada. CHEF ZEEY: Love in the Kitchen* *Account Details:* *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* *POSTING* *Ɗaya: 500* *Biyu: 1000* *Uku: 1500* *DOCUMENT (da zaran an gama posting zai koma)* *Ɗaya: 1k* *Biyu: 2k* *Uku: 3k* domin tura shaidar biya ko Ƙarin bayani, ku tuntuɓi: *08130269641* Ko *08137311900* Ko kuma *09063467258* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: SAS Yayari Gyara kwanciyarta tai a jikinshi tana me jin kaunarshi a ranta, lumshe idanu tayi ta shaki kamshin turarensa da yake ƙara haukata mata lissafinta ta ce mishi. "Kamin alƙawarin babu abinda zai tab'a had'aku, kai ban yarda ka haihu da ita ba balle har wani abu ya shiga tsakaninku Please idan kayi min haka ba ruwana da aurenka da ita tunda hoto ce ni kuma xan zame maka baiwa ga duk wata bukatarka!" Murmushi irinta gogaggen likitan ƙwaƙwalwa da suka girma cikin gogewa da iya tafiyar da sha'anin mahaukata da masu hankali ya kashe mata idanu, wato idan ana niman Dr romance aka samu Salman magana ya kare. "Na ji ke yaushe zaki haihuwa?" Gabanta ne ya fadi. Tashi tayi daga jikinsa "My prince ya batu haihuwa?" "Ok baki shirya haihuwa ba?" "No mu yi Adopted Yaro mana ko yarinya?" Kallon renin hankali ya mata domin yasan abinda take kokarin binnewa ba mai yiwuwa ba ce. "Baka ce kome ba?" "Hmm me zance?" "Ka ce kayi alƙawarin babu abinda zai haɗaka da ita!" "Ok!" Tashi tayi zaune tana kallonshi na wani lokaci, kafin ta ce mishi. "Okay kawai?" Jan mayafin da suke rufe yayi ya gyara kwanciyarshi yana kallon agogon da yake gefen gadon ya wani haɗe rai ya ce mata. "Wani abu ne?" "Amma My!" Lumshe idanu yayi bai kara magana ba, haka yasa tayi shiru da abinda take son faɗa, ido daya ya buɗe. "Hm!" Ya ce mata, "Dama ina shirya mana tafiya zuwa ne, amma yanzu na fasa." Da wani irin sauri ta matso gare shi. Daidai yana sauka a gadon sakamakon kiran sallah da ake ya nufi bandaki, kamar mahaukaciya haka ta bishi ban daki. "Please akan me?" "Ina da abubuwa dayawa a gabana!" "Like how?" Bude pampo yayi ruwa ya fara sauka a jikinshi, sai da yayi wanka da alola tsaf ya fito ya shirya cikin wata menless fara sol, ya fito yana me nufar waje. Wurin motarshi ya nufa, budewa Faruq yayi da sauri ya zo ya bude mishi gaba, yana shiga ya ce mishi. "Massalaci ko?" "Toh Allah ya baka nasara." Tunda suka nufi massalaci babu wanda yayi magana a cikinsu, asalima kallon cikin gidan masarautar yake, yana nazarin kalaman Sheikh Junaid Gobir. Ya ce mishi. "Daga wannan gabbar zan iya ce maka, keep your friends and your enemies closer." Lashe baki yayi yana kallon kofar masallacin da ya samu damar fitar daga motar. "Wancan mara mutuncin tsohon ya iso kenan?" Inji Faruq. "Wa kenan?" "Sir Kamar baka fahimci waye ba? Tow da Alhaji Nafi'u nake!" Gyada kai yayi yana me shiga cikin masallacin a nutse. Bayan an idar da sallah azhar, suka fito takalminsa zai saka ya ji an dafa kafad'arshi. Juyawa yayi a hankali, "Me yasa baka jin magana?" Kallon hannun Alhaji Nafi'u yayi kafin ya kalli fuskarsa. Ya kara nutsu idanunshi cikin na Alhaji Nafi'u. "Wato halinka na nan baka sauya ba? Bar min wannan kallon!" Murmushi yayi mishi a sanyayye cikin girmamawa ya ce mishi. "Afwa Abba ban fahimci me kake nufi ba?" "Me yasa ka auri yar gidan Junaid? Bayan duk abinda ya faru ka gani kuma, Junaid yana da wata manufa da ya aura maka ita? Kada ka manta masarauta irin Zanzabira yana bukatar mace irin Matarka ce Nadiyyah Chiroma ka manta matsayin Ubanta ne? Junaid makiyanka ne, kada kayi wasa da shiga lamarinshi." "Zan kula!" Ya furta a hankali, yana kallon kasa. "Ina son na gaya maka ba fa kome ake fada a kai ba, ba kuma kome ake magana a kai ba, idan da hali ka sake mishi yarshi ta haka ne zai fahimci ainihin kuskuren da ya aikata Junaid ya ci amanarmu, ya ci amanar Mahaifinka ya ci ta Alhaji Saddam ya ci tawa, sai kuma ka wayi gari da shi zaka hada hanya? Gaskiya ka bani mamaki." "Yanzu me kake so?" "Ka sake Yarinyar!" "A tsarin gidan da na fito ana sake mace ce idan aka kamata da laifi mai muni taya xan sake ta bayan bata aikata kome ba? Abba ayi tunani dai." "Kuma haka ne, yawwa kayi hakuri na zo lokacin rasuwar Attahiru amma bamu samu haɗuwa ba.?" "Ba kom" ya mai da mishi kamar yadda yayi maganar cikin sigar renin hankali.Alhaji Nafi'u ya ce"Allah sarki Allah ya mishi rahama." matuƙar gajiye. "Amin Ya Allah!" Burin shi ya kyale shi ya bar wurin, amma ya ce mishi. "Zaka yi kilisa ne?" Wato hawan dokin da angwaye suke yi, shiru Faris yayi kafin ya ce mishi. "A'a " ya fada a takaice domin baya da ra'ayin hawan doki, gyara tsayuwa Alhaji Nafi'u yayi ya ce mishi. "Tabbas zaka yi hawan aure, haka zai saka san kai je Hakimin Fara ƙasa, Walin Zanzabira, sanin "a'a bana so!" Ya fada yana mamakin Alhaji Nafi'u da ya dage sai yayi hawan kilisa. "Tow Allah ya kai mu gobe san mu san abin yi idan bani da lokaci haka za a hakura" "Amin Ya Allah ko kai fa" ya fada kamar ya bar zancen sai kuma da ya ga Faris din zai cigaba da tafiya ya ce mishi "Hmm dama nace baka da sha'awar mulki ne?" Girgiza kai yayi ya ce mishi. "Haifata aka yi a cikin gidan amma rayuwata bakiɗaya, nayi ta ne a waje can can can, bana sha'awar mulki gaskiya aikina na likitan ƙwaƙwalwa yafi min dad'i." "Kace dama kai likitan mahaukata ne?" Inji Alhaji Nafi'u, "eh har da wasu masu hankalin ina duba su!" "Papa!" Murmushi Alhaji Nafi'u yayi ya juya ga inda aka kira shi. Yayiwa Yaron alama da hannu yazo. Fita yayi a cikin motar, sanye yake da wata riga mara hannu wato armless gabanta a bude, sai wandon da yake jikinshi iya gwiwa ce wandon, daga wuyarshi har kirjinsa tattoo ne, "ina son ka gaisa da My Son Salmanun Faris." Mikawa Salman hannu yayi, a hankali ya mika mishi hannu babu musu. A take yaji haurawan jininsa, wanda ya wuce kima da alamu yana shan kwayoyi kenan bayan wiwi. Idanunsa ya kalla ya ga yadda suke jirkice. "Papa zan tafi gidan gona!" Ya zare hannunsa daga na Faris. "Akwai shagali kenan?" Gyada kai yayi ya juya yana busa hayaki. "Eh!" "Tow A dawo lafiya." Sannan ya juya ga Salman ya ce mishi. "Khalifa kenan!" Bai ce kome ba lallai akwai matsala ya furta a kasar ranshi. "Idan ka samu lokaci zan kiraka domin dole ka maye gurbin Mahaifinka." "Abba ni bana so! Sannan ba gashi Baba Rilwanu yana Kai ba." Inji Faris. "Haka zaka amsa idan baka amsa ba waye zai amsa? Kayi tunani da kyau zan kira ka!" Ya wuce ya bar shi a tsaye yana kallon motar har ta bar massalacin. Bayan tafiyarshi Na'ibin massalacin ya musu sallama. "Ranka shi dade, an kama Malam Junaid fa!" "Yaushe?" "Bayan mun bar gidan." "Me yayi?" "Wancan tsohon kwanon yasa aka kama shi." Shiru yayi yana mamakin wato don ya kama Malam Junaid shine ya tawo ya ji ko zai masa maganar Malam Junaid. Girgiza kai yayi, kafin ya kalli Faruq. "Na'ibi ka je kawai!" Faruq ya faɗa. Komawa gefen Faris yayi ya ce mishi. "IG zan yiwa magana ko waye?" Kallon motarsu yayi kafin ya shiga ya zauna, yana nazarin abinda yake faruwa. "Major Emeka Ize zan kira?" Kallon gefen hanya yayi, jin yayi shiru yasa shi tuna kalmansa. "Wa kake gani zamu kira?" "IG!" Faruq ya bashi amsa, "shi kenan!" Ya furta a hankali, kafin suka cigaba da tafiya suna isa cikin gidan ya ce mishi. "Kafin a kawo yarinyar nake son jin ya fito!" "An gama!" Faruq ya amsa mishi, yana nufar kofar cikin gidan masu busa algaita da kad'e kad'e suka fara, bai wuce haka ba sai da ya ciro kudi me yawa daga aljuhun wandon rigarshi ya damkawa Sarki kofa ya wuce. Bangaren Hajiya Hadiza ya nufa ya gaida ita, cikin girmamawa yaranta suka taso, suka rungume shi aka yi hoto dasu, daga nan suka nufi bangaren Hajiya Balkisu itama gaishe ta yayi sannan yayi hoto da kanenshi na bangaren, bai yi da iyayen ba kasancewar suna takaba sannan sati biyu kenan da rasuwar Abbansu, koda ya ce ba zai yi wani abu ba wasu ba zasu yarda ba, tunda gidan Alhaji Rilwanu yanzu haka biki ake sosai. Sai dai a na shi baa wani saka za ayi bikin can ba, wanda bai samu na farko bane aka matsa sai sun mishi. Bangaren Fulani karama ya shiga Ilham da yan uwanta suma su kayi hoton ya fita tare da nufar bangaren Mai Babbar daki, ba laifi an cika sosai, yana shiga ya gaishe su sannan ya nemi wuri ya zauna a can gefen Mai Babbar daki. So take tayi magana amma ta rasa yadda zata yi, wata cousin din Mai Babbar daki ta ce mishi. "Banga Hajiya Hamaza ba, kuma ita ta kamata a ce tazo an shirya tafiya dauko Amarya da ita!" Mai Bauchi da kanshi yake kan wayarshi ya ce mata. "Ai suna gidan Bbaa Mamman sun ce zasu zo, suna shirya kayan saka lalle ne da ba a kai ba jiya!" D'ago kai Mai Babbar daki tayi cikin fushi ta ce mishi. "Kada ku manta dai makiyin mu ne Junaid. " Mikewa Faris yayi zai bar parlourn ta ce mishi. "Zaka tafi ba don na zagi Masoyinka!" Komawa yayi ya zauna yayi shiru. "Ba dole kayi shiru ba, idan ni ce Nadiya wallahi sai ka ga iyakanka!" A ranshi ya ce ita. *Mai Babbar daki tafi Nady daukar kishi* Haka tayi ta masifa tana gaya mishi ita bata dauki Ikhlas a matsayin Suruka ba, tun wuri kada ya kawo mata ita, Nady ce zabinta, sannan ya kwana da sanin ba wai zata kyale shi ba, itama bayan Nadiyyah akwai matar da ta mishi ya sani aure bayan sallah za ayi shi. Kallonta yayi kafin ya ce mata. "Allah ya kai mu!" Abin ya bawa kowa mamaki wato shi dai ba zai tab'a musu ko bijirewa ba, kome aka ce mishi amsar daya ce Allah ya kai mu. Jin haka yasa ya kwantar da hankalinta. Amma ko zata amshi Ikhlas kai ita bata jin zata amshe ta nan kusa never. Tashi yayi ya bar parlourn har ya isa bakin kofar Daula ta ce mishi. "Ya Yarima!" Juyawa yayi ya kalleta. "Dama nace maganar budar kan." Juyawa yayi ya zuba mata idanun. Sosa kai take tana zungure Aneesa da kafa. Yana kallonsu kafin ya ce mata. "Wani abu ne?" "Yawwa dama abinda za ayi ne babu wadataccen fili, shine nace ko za a kama event center ne!?" "Budar kan ne a wata Uwar duniya?" "Mai Babbar daki, don Allah ki bari mu yi yanzu." "Nawa zai isa?" "1.5M!" Inji Aneesa, "Faruq zai bawa Abdullahi." Yana gama fadar haka ya bar parlourn, ai kuwa Mai Babbar daki ta rufe su da fada kamar zata rufe su da duka, kiri-kiri Abdullahi ya ce mata. "Ummi sai dai kiyi hakuri, tunda Abba ya zab'a mishi ita kaf duniyar nan babu me hanawa, sannan a cikin wasiyyar shi ya ce ko da a ranar da ya rasu ta kama a daura auren, kuma ayiwa Yarimar Faris biki kamar auren Fari, wannan kawai abin burgewa ne, kuma dole mu cika burinsa." Kalaman Abdullahi ya kashe mata jiki musamman da ya kasance yana tare da Marigayin, har ya rasu yadda yake basu labarin kafin rasuwarsa har da cewa Allah yasa kada Junaidu ya fasa aure, Abba yayi dace da aboki na kwarai kusan kullum sai Junaid ya kira shi,.idan lokacin kiran yayi bai kira ba. Shi yake sawa a kira mishi Junaid. Ana gobe zai rasu sai da ya kira Junaid duk da maganar baya fita, sai da ya ce mishi. "Junaid alƙawarinmu!" Sai jikin Mai Babbar daki ya mutu. Haka yasa ta yi shiru amma maganar gaskiya bata son Ikhlas kuma ba zata tab'a sonta ba. Faris Koda ya isa inda motar yake, shiga yayi ya zauna. "An sake shi!" Faruq ya gaya mishi, bai ce kome ba ya kwantar da kanshi a jikin kujeran motar. Har gida suka isa idanunshi a rufe yake. "Faruq!" "Na'am!" Ya amsa mishi. "Me ka fahimta da zuwan Alhaji Nafi'u!" Shiru yayi kafin ya ce mishi. "Yazo ne yaji me zaka ce, sai aka yi dace baka ce kome ba." Gyada kai yayi, "Ba haka ne!" Kallonshi Faruq yayi kafin ya ce mishi. "Zan so na ji me zaka ce?" "Abu biyu ya kawo shi!" Cikin dauki da son sanin abu biyun. "Zamu yi magana a hankali!" Gyada kai yayi har suka isa gidan ya fita, ya zagayo ta wurin drive. "Zan baka wani abu gobe in sha Allah, ka tuna min in sha Allah." "Allah ya kai mu!" Shiru yayi sannan ya juya cikin gidan, wato akwai wani abu da faruq ya manta. Shi ne a yanzu da kowani lokaci za ayi ta bibiyar rayuwarsu, kuma lokacin da Faris ya tawo zai shiga motar ya ga wani bafade a jikin motar, jikinshi ya bashi akwai wani abu. Don haka yayi shiru bai ce kome ba, domin shima bafaden ya waske kamar ba kome. Don faruq yana cikin motar ya zauna bai san me ke faruwa a waje ba. Lokacin da ya isa cikin gidan, Nady tana dakinta ta sha kwalliya cikin wata arniyar lace, gashin nan an zuba shi har gadon baya. Ya sauka akan kugun nan kamar wata yar babyn roba. Murmushi yayi a ransa, yana girmama rigimarta kafin ta hauka ce mishi. "You look gorgeous!" Ya furta a hankali, yadda ita ɗaya zata karancin kalamansa. Telan da yayi dinkin shi kaɗai yasan shad'ancin da yayi a jikin kayan. Domin doguwar riga ce, amma daga gabar rigar wani bude shi aka yi kana ganin boons dinta wanda suke tsaye ba karamin kyau tayi ba, farin fatar nan ta karawa shigar kyau domin lace din golden ce, daga kugunta kuwa an bada wani irin tattara, sai gaban cinyarta a yage yake tayi bala'in kyau sannan daurin dan kwallin ya bala'in kara mata kyau. "Yaushe me kwalliya ta zo!" Murmushi tayi tana kallon madubin. "Ka manta ni din miss California ce, idan ban iya kwalliya ba taya zan ci gasar kyau!" Sumbtar bayanta yayi yana kara rungume ta da kyau ya ce mata. "I know!" Yana sake mata mishi a hankali, "ka yi min alƙawarin babu wata mace bayan ni?" "As you wish!" Ya fada yana mikewa, riko hannunta yayi, ya jata suka tafi can garden anan suka zauna suna rungume da juna. Abin kamar wasa har aka yi la'asar yana ganin sakon Faruq ya tura mishi ka je xan yi a gida. Sannan a hankali yake manta da ita wata kishiyar da take ganin kamar zata raba su. Har wani nanike mishi take. Ikhlas An shiga rud'ani a cikin gidan tun aka tafi da Abbanmu, ni kan tsabar tashin hankali sumata biyu domin ban san yadda xan gaya muku waye Abbanmu yake a rayuwarmu. Wannan tashin hankali yasa gidan ya koma kamar zaman makoki, su Ya Abid sun bisu amma basu dawo da shi ba, haka suka dawo jiki a mace. Karfe uku dai-dai, ina kwance ana min karin ruwa,domin yadda na gigice. Sai gashi yan sanda da suka dauke shi sun dawo da shi har cikin gidan, ihun da ake na murna. Yasa ni tashi na fito, ina ganin shi na fasa ihu tare da zuwa da gudu na rungume shi, "wayyo Allah na, Abbana ya dawo wayyo Allah na." Na kara rungume shi, hawaye ne yake zuba mishi. "Zainab kin girma fa, yau xan raka ki dakin Mijinki. Allah zaki godewa da ya baki miji irin Salmanu Faris, Alhamdulillahi ko ni na taya ki murna." "Abba waye ya sake ka." "Nima cewa aka yi daga sama aka turo a sake ni!" "Abba ba zan tafi ba zan zauna kada su sake zuwa su dauke ka." "Laaa kada mu yi haka!" Yadda nake kuka sai nake ji kamar ina tafiya da a kuma zuwa a Tafi da shi, ai kuwa nayi ta kuka. Dakyar aka sami kaina. Karfe takwas aka zo tafiya da ni, fir naki sake Abba haka ya saka ni, a gaba har gidan Sarki, ina makale da shi. Gashi wankar da aka min sabon Sharaton ce a jikina wanda aka saya a wurin Tarasulu, turmi biyu ce Aunty Shukrah tasa aka min dinkin riga da zani, sannan aka yi wata irin mayafi me kama da alkyabba da zanin aka shiga da ni kofar Hajiya hadiza aka kai ni, yadda ake gud'a tare da kirari. Abba yasa aka kuma Hajiya Hamaza da Ummar Abba Yayari, ya ce musu. "Ga yarku nan na kawo muku ita, ni ba suruka na kawo gidan Attahiru ba Y'a na kawo muku, amma ku gayawa Maryamu daga ranar da tace bata bukatarta xan zo na dauke ta." "In sha Allah ba za ayi haka ba." "Na dai gaya muku!" Sannan ya tashi zai fita na rike shi jikina yana rawa. "Abba don Allah kada ka barni." Shafa kaina yayi yana faɗin. "Ki yi hakuri, Allah yana tare da ke sannan babu abinda zai faru." Yadda ya fada haka na kara kamkame. Ina sauke ajiyar zuciya, "ka mai dani gida kawai!" Na faɗa a hankali. "Idan kika gaji, ki kira ni zan bar wayata a kunne dare da rana kika ce na zo zan zo na dauke ki, kin ji My Baby!" Gyada kai nayi amma naki sake shi. Wasa wasa naki sake Abba, ban san waye ya shigo ba sai dai naji muryan Abba a raunane yana faɗin. "Na baka amanarta amma daga ranar da ka ce min ka gaji kada ka turo min ita ka kira ni zan zo na dauke ta, Y'ata na baka kuma ina sonta sama da sauran Yarana. Idan ba zaka iya ba kada ka damu ka dawo min da ita da ta rayu cikin bakin ciki gara ta rayu tana zawarci!" A hankali ya janye ni na kara kamkame, dakyar ya cire ni a jikinshi ina jin aka riko ni tare da zaunar da ni a kujera bude ido nayi na kalli Abba a bakin kofar zai fita. "Abba kayi min alƙawarin duk lokacin da na kira zaka zo?" Na faɗa ina shashekar kuka. Bai juyo ba amma tabbas na san Abba shima kuka yake. "Abba ka juyo ka kalle ni!" Tafiya yayi na kifa fuskana a tafin hannuna ina wani irin kuka. Taya xan fara rayuwa a cikinsu? Waye shi wanda aka aura min? Haka xan rayu a cikin su zasu so ni kuwa? Faris Wannan soyayyar Y'a da Uba, ya tsaya mishi a rai. Duk yadda yake son haihuwa sai yake gani ashe ba haihuwar ba ce kana haifar y'a mace wani zai raba ka da ita, yanzu ka ga irin soyayyar da Uban yake yiwa Yar ba karamin ƙoƙari yayi wurin bashi yar ba.... *ina mata yan gayu ina mata yan yayi! Tow ku matso nesa ta zo kusa collaboration Tangaza_Perfume tare da Anum∆Luxury Perfume sun zo muku da kayan kamshi gida da na jiki kai ba iya nan ba hatta turaren kaya irinsu.* Mamoul all colors are back in stock. Mamoul turaren turara kaya. Ga kamshi ga kama kaya da gida. Available in; MAMAOUL MADINA, MAMAOUL MARYAM, MAMOUL BADAR & MAMAOUL SABAYA. Each one 3500 *New Drop!* *Nassem Oil – 100ml* Rich, elegant & long-lasting. This premium fragrance oil is everything your collection needs — and it’s only *₦8,000!* *Luxury in a bottle.* | Own Your Scent, Own the Room* *Mosuf 50ml Body Spray* Smooth. Fresh. Long-lasting. Only *₦5000!* ✨💥 Smell amazing, every single day. *DM to order!* *Storm for Him & Her – ₦4,500* each Fresh, fierce, and made to turn heads. Whether it’s *Storm for Him* or *Storm for Her*, you’re getting bold confidence in a bottle — just *₦4,500!* A perfect 50ml to carry your essence wherever you go. Subtle. Powerful. Unforgettable. Now available: ₦2,300 per piece | ₦27,600 per dozen. Available Just DM 08130269641 Top_notch season 4 ROYAL POLITICS is not free, pay N500 to get a complete access to the book. *Marubutan TopNotch Writers sun sake zuwa muku da sabon labarai masu ƙayatarwa a tafiyarsu ta Season Four:* *MAI_DAMBU kuwa ta faso muku ne da labarin da ya haɗa da Sarauta, Siyasa da kuma Soyayya, duka a littafin ROYAL POLITICS: An yanka ta tashi.* *AZIZAT kuma ta tattaro muku rikitacciyar soyayya ne da ya hawo jirgin JayKay ya dira a Kitchen ɗin Ziyada. CHEF ZEEY: Love in the Kitchen* *Account Details:* *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* *POSTING* *Ɗaya: 500* *Biyu: 1000* *Uku: 1500* *DOCUMENT (da zaran an gama posting zai koma)* *Ɗaya: 1k* *Biyu: 2k* *Uku: 3k* domin tura shaidar biya ko Ƙarin bayani, ku tuntuɓi: *08130269641* Ko *08137311900* Ko kuma *09063467258* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 20 Yadda nake kuka tare da takura kaina a wuri guda yasa shi mikewa yana me kallon Aunties dinsa. Idanunsa ne ya kai kan Hajiya Malika Yayari yasan matar tun kafin ya b'ata tana da kirki da mutunci, murmushi yayi mata ya ce mata. "Ga karamar yarku, ni zan koma gida." Ya saka kai ya fita, don shi mutum ne da baya son ƙananan kuka, yana fita Hajiya Malika ta ce musu. "Hadizah nima zan koma masaukina ga yarmu nan, da fatan babu matsala?" "In sha Allah babu!" Fita tayi tana faɗin. "Shi kenan!" Ta bar parlourn, a hankali aka fara watsewa a parlourn. Kallon mutanen da suka rage daga yan uwana Matar sarki tayi ta ce musu. "Ga daki nan!" Rike ni Yeemar tayi tana faɗin. "Tow!" Suka nufi dakin da ni, tunda na shiga nake kuka. "Ke dalla can, kin ga Mijinki kuwa?" Inji Ihsan Kanin Abba da yake maradi. "Dole Iram da Uwarta su haukace, jar Uba?" D'ago kai nayi ina kallonsu da pale face dina. "Idan nace miki ban tab'a ganinsa ba sai zaki yarda?" "To ina ruwana? Wallahi ni fa idan aka hada ni da gayen nan ba zan yi kuka ba." Tsaki na ja na cigaba da kukana. Bayan kamar minti goma wayata, ta fara ƙara dauka nayi na saka a kunne. "Abbana!" "Na'am Uwata ki daina kukan haka kin ji!" "Tow Abba yaushe zaka zo?" Gyaran murya yayi ya ce min. "Zan zo amma sai kin yi hakuri kin zauna da kowa lafiya, sannan kin yi hakuri da kowa nan ne zan zo amma sai kin yi hakuri Ikhlas kada ki fada da kowa ki yi hakuri na manta ban gaya miki ki yi hakuri da kowa ba, hatta Matarshi gidanta a kazo!!" Sai da ya ja fasali kafin ya kuma cigaba da cewa. "Hakuri na kira na kara baki, duk wanda kika ji bai yi nasara ba tow bai yi hakuri ba ne idan yayi hakuri shine akan gaba, zaki bani labarin yadda kika yi hakuri amma kada ki zo min da yadda kika gaza hakuri kin ji ko? Kiyi hakuri duk wata mace sai da tayi hakuri kafin ta iso wannan matakin da take kema ina son ki yi hakuri. Ki rike sallah da azkar kin ji ko kada ki rike wanin Allah domin Allah yana nan shi ne rayayyen nan da baya mutuwa." Daga haka ya cigaba da cewa. "Nasan zaki iya min wannan alfarman ki yi hakuri ki zauna da kowa lafiya." Haka muka rabu ina kuka yana jina, ya kashe wayar. Abinci aka kawo mana. Ilham da Ikram suka shigo bayan an kawo abinci. "An biyo kwadayi bayan kashe mana Iyaye da aka yi shine aka zo don niman kwadayin tow ki sani zamu ce miki welcome to the hell!" Bude baki Ihsan tayi na rike ta ina faɗin. "Kin manta Zainab Junaid Gobir nake, bagobira nake kin san tsoro ai ban san shi ba." Na kalle su da kyau domin har wani kyaf-kyaf idanuna suke ni fa ba zan yarda na zauna ayi min iskanci ba, wallahi sai dai idan an fi karfina. "Bayan tiya akwai wata cacar." Na faɗa ina share kwalla da yake zuba min. "Ke Ilham dole ki kira ni Matar Yayanki, ke kuma dole ki ji haushi domin na auri wanda yafi Yayanki, and kashe iyayenku ni ban san shi ba domin mahaifina babu ruwansa, kuma abin burgewa na gaya muku ban ga wurin zama a gidan nan ba, ke ki gayawa Yayanki, kada ya sake jiki don ni mijin da nake da buri ba irinsa ba ne sauran wata mace,macen ma wacce ban san irinta ba, sam bai da irin zubin mazan da nake so, mutum a tsaye kamar gungunmemmen dutse!" D'ago labulen dakin aka yi duk muka juya shine a tsaye, sau daya na kalle shi na kwashe da dariya. "I fucking nonsense ko yau idan ya isa ya ce ya sake ni, jakuna kun zo kuna ihu akan wanda ko a kasar shoes dina bai burge ni ba, and sako makoki ku gaya mishi auren nan yayi mark din calendar ko nan da can ba zai je ba." Sake labulen yayi ya juya tare da kiran sunan Ilham. "Ilham ku fito!" A hankali suka fito kamar munafukai, waje yayi bai san ƙaddaran da ta kawo shi jin munanan kalamai ba. Tafiya yake suna binsa kamar munafukai, har soron tsakiya. Shiru yayi kafin ya ce musu. "Me kuka je yi a bangaren?" Zubewa suka yi akan gwiwarsu. "Kayi hakuri ba zamu kara ba!" "Akan me kuka je tow?" "Kayi hakuri!" "Daga yau na shiga tsakaninku." "In sha Allah!" Daga haka ya barsu maganar Ikhlas yana cizon ranshi. - "Ke kuwa Ikhlas meye haka?" Inji Yeemar tana kallona. "Tow karya zan yi? Bana sonshi idan na boye kaina zan cuta gwara na gaya musu shi bai dace da irin mijin da nake mafarkin baza rayuwata akanshi. Sannan bai da abinda zan yi kwadayi akai, me aka yi aka yi shi?" Yadda nake magana yasa suka yi shiru, don wallahi wani haushinsu nake ji, abincin da ban ci ba kenan, na juya musu baya na ji suna faɗin gaskiya an karrama su da kaji, tsaki nayi abinda bai dame ni ba. -- Faris A hankali ya isa gidansa, Faruq ya kalle shi cikin nutsuwa ya ce mishi. "Sir akwai matsala ne?" Murmushi yayi ya ce mishi. "Me ka gani?" "Na ga yadda ka dawo kamar ranka ba dad'i." Murmushi yayi ya ce mishi. "Ko ɗaya!" Ya bude motar ya fita, cikin gidan ya nufa, koda ya shiga ya samu Nady tana sheshakar kuka, kallonta yayi kafin ya wuce ta shi ya gaji da fitina ga maganar wancan kwailar ga na Nady. Murmushi yayi ya d'agota tare da rungume ta. "Shi kenan sai ka bar gidan daga mun yi magana!" Bubuga bayanta yayi har tayi shiru sannan ya nufi daki da ita, da farko ya zo gidan hauka ta fara mishi ya fita don an tura mata hoton yadda ya rungume Ikhlas bayan ya janyota daga jikin Babanta. Shine ta fara ihu da haukar yaci amanarta dama tasan haka zai faru. *** Alhaji Nafi'u. Fasa kayan kwalbar gayanshi yayi yana faɗin. "Uban waye ya ce ku sake Junaid?" "Daga sama aka bada umarnin sake shi, babu wanda ya san waye ya bada labarin kama shi." Cikin fushi ya ce. "Wani dan iskan ne yake warware min aikina?" Shiru suka yi domin ba zasu iya amsa mishi ba asalima tsoron yadda zai hukunta su ya sa suka yi shiru, don basu san yadda zai ɗauki lamarin ba. Fita yayi daga gidan ya nufi Penthouse dinsa, kai tsaye can underworld din ya nufa, ya je ya zube a gaban magensu. "Na gaya maka yarinyar da muke nima ita ce Junaid ya bawa Dan gidan Attahiru." A wani haukace ya d'agi kai yana kallon magen cikin rawan murya ya ce. "Ba yar kanwata ba ce?" Gurnani Magen yayi yana faɗin. "Daga ranar da ka sake suka zama abu daya ba ni ba hatta Rilwanu ya rasa kujeransa,don haka ya rage naka ka raba tsakaninsu, yadda zamu same ta kai tsaye don matuƙar aka yi haka za a dace." Shiru yayi yana nazarin yadda zai iya samun Ikhlas a ruwan sanyi ba tare da an samu matsala ba. Juyawa yayi ya bar duniar. * Washegari An tashe mu, kun san wani ikon Allah ni fa ko lallen biki ba ayi min ba, abu daya nayi shine saloon, ina zaune sai ga Aunty Sajida da mai lalle, aka fara min kasancewar ina da haske amma ba sosai ba yasa aka min ja da baki yayi kyau, abin karyawa aka kawo mana wurin karfe sha biyu saura, saboda kawai an ga an kawo mana abinci daga gida, mu yan gidanmu haka muke karya muke da wuri shi yasa tun asuba na tura sakon a kawo min abinci sannan ina da wata irin hali ban cika yarda da inda nake ba. Mun karya aka kawo nasu, ko kallo bai ishe ni ba. Balle abincin. Wurin karfe daya na rana aka kawo mana abinci daga gida, anan ne na ga ana ta shigowa ana kallon kular abincin kamar abin ya b'ata musu rai, su suka sani. Shigowarsa dakin lokacin ina nad'e abin sallah da nayi, su Aunty Sajidah suka shiga gaishe shi. Ni ko inda yake ban kalla ba. "Ke zo nan!" Yadda ya ce ke din nan haka nayi banza da shi na juya zan koma na zauna Aunty Sajidah ta ce min. "Baki ji ana kiranki ba ne?" Ya tambaye ni tana kallon inda yake. "Ni Zainab Junaid Gobir Ikhlas! Ake kira?" Na nuna mata kaina da kwarin gwiwa don ya ji sunana, gyaran murya yayi, wani ya leko yana faɗin. "Ko zaku iya fita hakimin Garin Farin ƙasa yana son magana da gimbiya Zainab!" Mikewa suka yi zasu fita nima na bi sahunsu ji nayi ya rike damtsena da karfi sai da naji zafin har cikin raina, da sauri na fisge tare da ture shi. "Da izinin waye aka kawo abincin nan?" Hararan gefe da gefe nayi na haɗe rai naki magana, don Allah ya gani ina da taurin kai kamar na jinjirin jaki. "Tambayarki nake?" Juyawa nayi ban ga kowa a dakin ba ai nasan ya fita, tow amma don ma rena mishi hankali na fara juye-juye. "Look akan me za a kawo abincin?" Ai wallahi indai bai kira sunana ba, ba zan taba amsa mishi ba. Ganin da gaske naki magana ya sa shi kwafa ya fita daga cikin dakin, karamin tsaki na ja. Nima da niman magana, bafa gida aka yi tunanin haka ba. Ni ce dai na turawa Abba sakon tun daren jiya a kawo min abincin karyawa. Ni ban yarda da yan gidan ba, hakan yasa aka kawo min abinci wani abu da zai baka mamaki yan gidan wasu irin kallo suke min domin dai ina hango kiyayyar da suke min shi yasa na gwammace na nime abinci daga gidanmu. Shigowa su Aunty Sajidah suka yi, na lura kamar ransu a b'ace yaƙe. "Yeemar lafiya?" "Hmm an kai mu dakin mother in law dinki ne, ta gama mana cin mutuncin da ranta yake so. " Shiru nayi ina kallon yadda take fada. Gyada kai nayi ina me rausayawa. Murmushi nayi a raina na ce zan rama kuwa. Karfe uku aka turo mai kwalliya sai da na gama hidimar gabana da sallah sannan na mata magana ta fara, a kayan da suka cire zan saka nayi tsalle nace ba zan saka ba. A mai da don daga ɓangaren Mamansa aka kawo gashi gidan an fara ciki, kannensa biyu mata suka taso akan lallai shi zan saka ina kallonsu bayan na daura daya akan daya na ce musu. "Ba zan saka ba, ni ban yi niyyar sakawa ba." Wasa wasa aka yi ta rigima da ni amma fir naki sakawa, ina zaune sai ga Mahaifiyarshi da kanta ta zo tare da jakade. Sai masu take mata baya. Tana shigowa ta same ni zaune ina kallon wayata. Yadda yan dakin suka mike sai da na gama ra'ayina na mike. "Waye ya gaya miki muna maraba da mara d'a a cikin gidan nan?" Ta fada min, "Allah ya huci zuciyarki Mai Babbar daki,.tayi kuskure kuma za a ladbtar da ita." Ba a koya min raina na gaba ba, sannan na a gaya min idan babba yana magana na amsa mishi ba. Sai dai Matar ta zaqe dayawa da yawa na kasa daina kallon kwayar idanunta. "An gaya miki na amshi ki a matsayin Suruka ce? Waye Junaidu da zai haifa yarinyar da zata ja da umarnina?" "Mahaifina ne, dama shi ba kowa bane. Sai dai yana girmama aminta da aminci yana biyar bashin aminci da tsoka me daraja, Allah ya huci zuciyarki ba sakonki naki amsa ba. Na ga girma da darajar da nake da shi a gare ki yasa naki amsar sakonki ai ke Uwata ce ko ba don shi ba, ke me ce min je ki zauna da wancan bawan kuma na amsa da tow, Umma nima ina da tawa rayuwar na sadaukar sai na zama abu mara mutunci da daraja? Tun fil azal ban iya cin abincin ko ina ba, sai na iyayena Umma tsoro da damuwar kada a cutar da rayuwata ya sa naki abincin da an gaya min daga hannunki ya fito zan amsa koda kuwa ace kece kika ci bakinki da yawunki zan amsa amma ban san daga ina aka fara ba, na cusawa rayuwata abinda ban san daga inda yake ba, ki duba lamarin!" Kasa tafiyar tayi tana mamakin yadda nake magana.. "Mu bamu zargi Junaidu da kashe mana Mahaifi ba sai ke zaki zargi abinda za a baki ki ci?" Inji wata me kama da shi. "Da ina son rashin kunya da sunan mai Babbar daki zan kira da sunan Abba sarki amma sai ka yi dace ni zaurenmu an koya mana girmama na gaba da mu. Sannan kau kuma bani abuna tunda Umma Babba ta kawo min tabbacin na samu karɓuwa a matsayin surukar gidan kenan!" Na amshi kayan ina murmushin dole na wuce ban daki. Ita kanta Mai Babbar daki sai da na bata tsoro idan dan jarida bai iya tsara magana ba, gaya min wayar zai tsara mishi? Haka na shige ina yabon kayan a raina kuwa ina kwafa domin wallahi nasan a banza Maluma zata iya biyo har nan ta saka a min dakar sakwaran hege. Bana ce nafi kowa ba amma kuma lokacin da na fito cikin shigar sai da aka yi ta min magana, sannan aka karawa kwalliyar. - "Daula baki da hankali ne? Akan me zaki kira sunan Ubanta. Kul na sake magana da ita ki saka baki." "Allah ya huci zuciyarki!" Inji daularh. "Gaskiya ya kamata ku ka girmanku, kada ku sake ta rena ku." Inji wata kanwar Mai Babbar daki. A can gefe akwai matar wan Mai Babbar daki Yarimar gabas, a hankali ta ce mata. "Amma nayi mamaki duk surukanki babu wacce ta samu ikon kallon kwayar idanunki sai wannan fitsarariyar. Tab!" Ranta Mai Babbar daki kara b'aci yayi tayi kwafa tana jin kamar ta fasa ihu. "Ya maganar Ijlah?" Cikin farin ciki ta ce mata. "Tana tare da su Ilham!" "Allah sarki!" Mai Babbar daki ta fada tana murmushi. "Ai na gaya mishi ina da matar da zai aura don haka Ijlah ce matar da zai aura in sha Allah." Hajiya Mardiya kawar mai babbar daki ce tun kuruciya... *ina mata yan gayu ina mata yan yayi! Tow ku matso nesa ta zo kusa collaboration Tangaza_Perfume tare da Anum∆Luxury Perfume sun zo muku da kayan kamshi gida da na jiki kai ba iya nan ba hatta turaren kaya irinsu.* Mamoul all colors are back in stock. Mamoul turaren turara kaya. Ga kamshi ga kama kaya da gida. Available in; MAMAOUL MADINA, MAMAOUL MARYAM, MAMOUL BADAR & MAMAOUL SABAYA. Each one 3500 *New Drop!* *Nassem Oil – 100ml* Rich, elegant & long-lasting. This premium fragrance oil is everything your collection needs — and it’s only *₦8,000!* *Luxury in a bottle.* | Own Your Scent, Own the Room* *Mosuf 50ml Body Spray* Smooth. Fresh. Long-lasting. Only *₦5000!* ✨💥 Smell amazing, every single day. *DM to order!* *Storm for Him & Her – ₦4,500* each Fresh, fierce, and made to turn heads. Whether it’s *Storm for Him* or *Storm for Her*, you’re getting bold confidence in a bottle — just *₦4,500!* A perfect 50ml to carry your essence wherever you go. Subtle. Powerful. Unforgettable. Now available: ₦2,300 per piece | ₦27,600 per dozen. Available Just DM 08130269641 Top_notch season 4 ROYAL POLITICS is not free, pay N500 to get a complete access to the book. *Marubutan TopNotch Writers sun sake zuwa muku da sabon labarai masu ƙayatarwa a tafiyarsu ta Season Four:* *MAI_DAMBU kuwa ta faso muku ne da labarin da ya haɗa da Sarauta, Siyasa da kuma Soyayya, duka a littafin ROYAL POLITICS: An yanka ta tashi.* *AZIZAT kuma ta tattaro muku rikitacciyar soyayya ne da ya hawo jirgin JayKay ya dira a Kitchen ɗin Ziyada. CHEF ZEEY: Love in the Kitchen* *Account Details:* *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* *POSTING* *Ɗaya: 500* *Biyu: 1000* *Uku: 1500* *DOCUMENT (da zaran an gama posting zai koma)* *Ɗaya: 1k* *Biyu: 2k* *Uku: 3k* domin tura shaidar biya ko Ƙarin bayani, ku tuntuɓi: *08130269641* Ko *08137311900* Ko kuma *09063467258* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: Gyara zama Hajiya Mardiya tayi tana faɗin. "Har na turawa da mahaifinta abinda kike bukata ya ce shi ba zai mata dole ba, sai ya ji ta bakinta, shine na tsarata yadda zata gaya mishi kin san ba wayo ne da ita ba na dai gaya mata kome sannan yanzu haka na tsara mata yadda zata nunawa ita yar malamai iyakarta akwai wata bayan ita." Shiru Mai Babbar daki tayi domin suna yin maganar ne kasa kasa ne. "Kin san matar shi da yake tare da ita, saboda mahaifinta nake bayanta bayan nan ba wacce nake so kamar diyar Halima domin nasan wacece ita, yarinyar ta gaji Halima tabbas gidan sadauki zai cika da Yara maza. Ita wannan bana son ta cika wata guda a cikin gidan ba tare da tayi waje ba." Yadda Hajiya Mardiya take zugata haka take kara kunce mata cikinta. Yarinyar da za a hada shi da ita bakiɗaya bata wuce sa'arsu Ikhlas ba, sai dai irin Yaran nan ne da za a ce uwa ba kwaba uba ba tsanani, don an yi mata wani irin goyon jeki nayi ki ne, yadda suke saka makircinsu Allah kaɗai zai iya warware kullin da suke, domin yadda Hajiya Mardiya ta jima tana son daya daga cikin Yaran Mai Babbar daki su shiga hannunta Allah kaɗai ya sani irin shirin da take akan su, sai gashi cikin ruwan sanyi Ta gama cin burin zata saka danta ya kara aure sai gashi Marigayi ya mata baya ba zani. Ta ji takaici lokacin da taji labarin auren domin kuwa taso su shiga jikin Mai Babbar daki ta basu damar auren Faris uwa uba, su san yadda zasu fitar da Nady koda yake sun lura da Nady ba mulkin Faris ba ne a gabanta ita rayuwar da take yafi mata. Haka yasa take jin zafin yadda Nady bata haukace musu ba, koda yake ta ji Mai Babbar daki tana faɗin ba son Nady take ba, babban burinta Mulkin garin zanzabira yadda koda Faris ya zama sarki babu macen da zata iya shan gabanta, sai ga Aurenshi da Ikhlas dukkansu kawayen nan sun ci burin ganin bayan auren Ikhlas da Faris a wannan kebewar da suka yi Ma ji ma gani an binne tsohuwa da rai. ** Karfe hudu ya dace a fita amma na ji labarin ance wai da Matarshi zasu fita don haka nima koda na yi sallah la'asar aka gyara min fuskana, karfe biyar daidai muka bar gidan, inda aka fitar har da kayanmu kome nawa da nayi amfani da shi sai da aka tattara domin single mistake zai iya zama tashin hankali a rayuwata, Hajja ce ta bada sautun kada abar koda chew gum ne idan na tauna to a dauko kada a barshi wurin, shi yasa kome sai da aka tattara hatta sharan da aka yi ana kwashewa Aunty Shukrah ta saka wani bakin leda ta kwashe tasaka a jakarta, ba wai rashin tawali'u ba ce a'a mutanen nan Allah ya basu duniya tow da ita zasu kashe ka har lahira. Haka yasa koda muka nufi wurin taron ni daya babu ango. Ran yan uwansa ya b'aci domin ba haka suka so ba, nima koda muka isa ban fita ba dole sai ya iso. Wurin karfe biyar da rabi sai gashi tare da da matarsa, duk da abin yi bakanta ran kowa amma ganinsa kuma sai yasa kowa ya manta abinda ya faru. Haka suka fito da ni, kaina a cikin net, ba zaka iya gane fuskana ba, haka muka jera a cikin wurin taron, kome na wurin yayi kyau ba laifi haka muka zauna aka yi ta hidima har da busa, wurin karfe biyar da arba'in aka tashi muka nufi Fada a mota yayin da shi da yan uwansa da Faruq suka hau dawakai domin yin kilisa, lokacin da muka isa gida su kuma suka fara, a kofar shiga Fada aka ce na tsaya, a can basu wani zuba kudi ba sai anan ne na san yan uwansa mahaukata ne, domin kudi suke zubawa. Dangin Abba da na Maluma da na Umma suma suka ce basu iya ji ba, domin kudi suke zubawa har da CFA wanda yasa kowa a wurin sai da ya kalle su, ance sun zuba CFA dubu dari uku da hamsin. Aunty Shukrah da yake Ya Abid yana harkan trading na cryptor dollars tayi ta zuba, haka ya janyo kananun magnaa, Iram da bata zo ba sai a lokacin, don ni ban zaci zata zo ba, tana zuwa key mota ta saka min wnada ya janyo aka sake rangad'a gud'a me karfin gaske aka fara mata kirari. Gefena tazo ta tsaya tana magana kasa-kasa. "Am sorry! Ban san yadda xan gaya miki ba, amma ni na rigaki fara sonshi domin yayi min tun ganin farko, amma Abba ya min fin karfi ya baki, ina baki shawara ki rabu da shi bana son a cutar dake akan shi domin nima ina sonshi." Idan nace ban kadu ba ai nayi karya domin ji nayi kamar babu jini da numfashi a jiki, ji nayi kamar ina jan nunfashi da kyar na kalleta a hankali. "Kin san me kika faɗa?" Juya idanu tayi tana murmushi ta ce min. "Wancan basaraken nake so ki rabu da shi, duk da nasan ba son shi kike ba, ki rabu da shi ban miki alkawarin zan baki kyautar da baki zata ba?" Ta nuna mishi da yatsarta. "Duk da bana sonshi, sai dai ba zan iya rabuwa da shi ba, na shirya tsaf domin kyautatawa Abba, kuma zan yi mishi biyayya koda rayuwata zan bada." Kallona tayi nima na kalle ta, cikin idanu. "Kina tsammanin zaki iya ja da ni?" Murmushi nayi nace mata. "Hala baki ana karfin muryan yan jarida ba ne, kuma a bayana baki san wanda ya tsaya min ba ne." Murmushi nayi cikin kwarin gwiwa na ce mata. "Ina ga ba iya ke ba, ga duk wanda ya tab'a ni, ina da Angel of the guardian da yake kare ni, wanda shima Allah yake kare shi. Kin yi kuskuren shiga gonar da bata ki ba, ina miki fatan ki isa gida lafiya!" Daga haka na aro murmushi na daura a fuskata. Ban san lokacin da tsoron wancan Dracula din ya gudu a raina ba, amma ina ji a jikina duk motsina akan idanunsa yake, don tun kafin auren da ya turo min sako da boyayyen number ya ce min. _Aure akan aure sai na ji da wanda ya aure ki_ ban kara jin shi ba asalima na tsinci kaina da daina jin tsoronsa. Akan me? Ban ga dalili ba, sai dai abu daya da na kasa fahimta shine me yasa yake loda min kudi a cikin account dina, kudi ne da suka fara bani tsoro kullum kwanar duniya zai turo min, bani mantawa bayan na dawo gida lokacin da na fadi a makaranta, ya turo min sako tsakiyar dare ya ce min. _Ki daina tsorona! Ba zan tab'a cutar dake ba kuma ba zan bari a cutar da ke ba, ina kallonki kamar a gabana kike yawo." Wannan yasa na daina tsoron shi kuma na ji a raina zan iya tsayawa da kafata domin akwai wanda ya tsaya min. --- Daf da kiran sallah Magariba, dokin da yake kai ya fara wani irin tsalle, sosai fa babban burin dokin ta maka shi da kasa ta ja shi, sai dai kamar wanda ya san dokin zata hauka ce, ya shiga shafa shi ai kamar ya hura masa wuta, ya kama wani irin tsalle da karfi tare da dungurawa, wanda yayi daidai da shima ya dirko kan dokin, ya fada can yana ajiyar zuciya. Ba karamin tashin hankali aka shiga ba da sauri aka shiga kawo mishi a gaji, shi kuwa dokin wani irin minmikewa tayi kafin ya sake wani irin ihu daga nan shi kenan ya mutu, haka muka nufi cikin gidan, nan muka shigo gida, a raina nace da gaskiyar Hajja da tace Allah yasa a tashi lafiya babu wani shunku ashe tasan wani abu zai iya faruwa ne,.kai gidan sarauta ko jidali. Ni fa ba zan zauna ba, haka kawai a kashe ni da raina a tow gidan nan basu da lissafi ko ɗaya. Bayan anyi sallah isha, aka wuce da ni dakin Mai Babbar daki ta bani kyaututtukan alfarma tare da faɗin. "Tunda Faris ya dawo bai hadu da wata fitina ba sai yau da ake kilisa, tow Allah ya kyauta!" Ya furta. Kanwar Hajja wato Hajiya Munari ta ce mata. "Kowa ya kwana lafiya, don bai hada shirgi da masu abu da abinsu bane, ni na kokawa rayuwar da aka cilla wacce bata ji ba bata gani ba, amma ai lamarin ko a gidan talaka aka ce kai jagora ne sai an maka bita da kulli balle kuma wanda gaba ake mishi mafarkin wani ne wata rana, Allah ya dawo da mu cin shinkafa da hanji na sunan Hassan da Hussaini." "Amin Ya Allah!" Suka fada, magana Hajiya Munari ta gaya mata amma ta share kamar bai dame ta ba, amma ranta ya motsa domin ta fadi maganar da ya tunzira zuciyarta. Don haka ta saka aka kira mata Faris ta ce ta zo maza. Ni kuwa bayan an shiga da ni dakunan sauran matan kai tsaye aka wuce da ni gidan aurena.. Bayan ya shigo ya zauna yana kallon yadda take haɗe rai, komawa gefe yayi yana kallon ƙasa."Yaushe zaka sake yarinyar nan?" "Ummina akan me zan sake ta?" Ya tambaye ta yana kara sauke kanshi kasa. "Saboda bana kaunarta, akwai yar kanwar kawata nake so ka je ka nemi aurenta." Taya zai fahimtar da ita, yasan abinda take gudu don haka ya gyara zaman shi ya ce mata. "Bakya ganin za ace kin hanani na yiwa Abba biyayya? Idan sauran yan dakin ne Abba ya zab'a musu mata da sauri zasu amsa suna godiya." "Shi kenan, amma don Allah kada ka kulata idan ta gaji ta fara bin maza sai a kore ta." "Subhanillahi, Ummina ina da kanne mata da maza, bana son na dauki hakkin yar kowa har ya dawo kan Future kids dina! Ko kan yan uwana da Yarana, sannan ina tsoron Ubangiji ya shiga cikin lamarin." Sai kuma tayi shiru tana kallon ƙasa, a hankali ya shiga mata nasiha a fakaice tare da cewa kada ta damu akan shi da Ikhlas tunda mai Martaba ne ya zab'a mishi ba zasu nadama ba, ya san yayi haka ne don wata rana su yi alfahari da ita. Haka bai mata dad'i ba don bata jin zata yi alfahari da Ikhlas. Har yan raka amarya suka dawo yana gabanta yana rarrashinta, shigowa Ijlah tare da Ilham yasa shi d'ago kai ta ce mishi. "Ita ce yarinyar!" Dauke kai yayi yana kallon Mai Babbar daki ya ce mata. "Duk abunda kika.ce na so matukar zai burge ki ya saki farin ciki zan amince da shi." Yadda yake gaya mata kalamai masu dad'i haka yasa tayi laushi gefe guda mamakin yadda suke nunawa suna son Nady yake bashi mamaki, domin yasan yadda suke yiwa Nadiyyah kamar zasu kwanta tabi ta kansu, haka yasa yake ƙara bata hakuri gashi nan kiri-kiri zata juyawa Nady baya. Haka yayi ta fama da ita har sha biyu saura lokacin Nady ta gama cika tana batsewa, sannan ya tashi zai tafi ta kira Ijlah wai ta raka shi. "A'a ta zauna ni da Faruq ne!" Ya juya ya fita abinsa.... Drama Mai Babbar daki *ina mata yan gayu ina mata yan yayi! Tow ku matso nesa ta zo kusa collaboration Tangaza_Perfume tare da Anum∆Luxury Perfume sun zo muku da kayan kamshi gida da na jiki kai ba iya nan ba hatta turaren kaya irinsu.* Mamoul all colors are back in stock. Mamoul turaren turara kaya. Ga kamshi ga kama kaya da gida. Available in; MAMAOUL MADINA, MAMAOUL MARYAM, MAMOUL BADAR & MAMAOUL SABAYA. Each one 3500 *New Drop!* *Nassem Oil – 100ml* Rich, elegant & long-lasting. This premium fragrance oil is everything your collection needs — and it’s only *₦8,000!* *Luxury in a bottle.* | Own Your Scent, Own the Room* *Mosuf 50ml Body Spray* Smooth. Fresh. Long-lasting. Only *₦5000!* ✨💥 Smell amazing, every single day. *DM to order!* *Storm for Him & Her – ₦4,500* each Fresh, fierce, and made to turn heads. Whether it’s *Storm for Him* or *Storm for Her*, you’re getting bold confidence in a bottle — just *₦4,500!* A perfect 50ml to carry your essence wherever you go. Subtle. Powerful. Unforgettable. Now available: ₦2,300 per piece | ₦27,600 per dozen. Available Just DM 08130269641 Top_notch season 4 ROYAL POLITICS is not free, pay N500 to get a complete access to the book. *Marubutan TopNotch Writers sun sake zuwa muku da sabon labarai masu ƙayatarwa a tafiyarsu ta Season Four:* *MAI_DAMBU kuwa ta faso muku ne da labarin da ya haɗa da Sarauta, Siyasa da kuma Soyayya, duka a littafin ROYAL POLITICS: An yanka ta tashi.* *AZIZAT kuma ta tattaro muku rikitacciyar soyayya ne da ya hawo jirgin JayKay ya dira a Kitchen ɗin Ziyada. CHEF ZEEY: Love in the Kitchen* *Account Details:* *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* *POSTING* *Ɗaya: 500* *Biyu: 1000* *Uku: 1500* *DOCUMENT (da zaran an gama posting zai koma)* *Ɗaya: 1k* *Biyu: 2k* *Uku: 3k* domin tura shaidar biya ko Ƙarin bayani, ku tuntuɓi: *08130269641* Ko *08137311900* Ko kuma *09063467258* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: Wai ta raka shi? Shi Yaro ne? Ko shi makaho ne, ban da Uwa waye zai maka haka wai ta raka shi fa? Abin kara bashi mamaki yayi salon yarinyar ta rena shi. A gajiye yake likis koda ya isa gidan ya samu Nady a parlourn. "Dama nasan wata rana dole ka ci amanata, yarinyar." "Kin ga na gaji barci nake ji!" Ya furta yana me nufar part dinsa. Ban da Nady da hauka yarinyar da tana tare da ita a gidan taya zai yi wani abu daga me babbar daki zuwa Nady haukata shi suke son so yi gaji. Yana shiga dakinsa ya rufe kofar don ma kada ta shigo. Ikhlas Ina zaune kamar mayya naji ana dukar kofar dakina, na ga shegen da zai saka na fito ina zan iya hauka. Sannan ban san me take dauke da shi ba yadda take dukar kofar tana zagina, kawai sai naji kamar na san muryan don haka na leko ta window na kalleta cike da mamaki wato mijin matar nan na aura. "Ke!" Na ce mata ina jin window. "Wai ashe Mijinki na aura? Da ban yi niyyar zama ba amma tunda na ganki, dole ma na zauna da Mijinki kut?" Na faɗa ina mata dariyar renin hankali. "Sai na kashe ki, na rantse sai na ga bayanki!" Yadda take dukar kofar zaka ɗauka karya kofar zata yi. "Idan kin so kada na wayi gari a gidan nan, miji kuma yanzu na fara zama da shi, sai na koya miki hankali kafin na bar gidan nan!" Ina gama tsokanarta na kashe wutar parlour na koma dakin na rufe kofar na cire kayana, na saka na barci sannan na kwanta, ina kwanciya da yake akwai barci a idanuna ban san lokacin da barci ya dauke ni ba, duk da kafin nayi barci ina jin kamar ana magana a kofar ko mijinta ne ya zo oho ni dai barci ya dauke ni ban kuma san me ya faru ba. *** Safa da marwa Hajiya Turai take, tana nazarin wayar da suka yi da Yayanta akan lallai ta kashe auren Ikhlas shi kuma zai mata abinda bata tab'a tsammanin ko mafarkinsa ba, haka yasa take kallon Iram da tazo tana kuka itama. "Mummy ina sonshi!" "Ko kina sonshi dole mu san yadda zamu magance matsalar da take gabanmu." "Mommy tace ba zata tab'a rabuwa da shi ba." Iram ta fada tana kuka, domin bata tab'a kawowa Iram auren Mutum irin Salmanu Faris ba, ita a nata nazarin yadda take ba mamaki Uwais din ne zai aureta, yadda ta mace akanshi sai aka yi rashin dace kome ya faru. Haka tayi ta kuka karshe ta mike zata. "Ina zaki?" "Babu!" Ta fada tana kallon Uwar. Wayar Iram din ne yayi haske. Dubawa tayi ta ga S. "Mommy bari na amshi sako yanzu nan!" "Tow." Kawai ta ce mata, kanta yayi zafi sannan akwai mutane a gidan, yan biki. Wurin pampo ta nufa ta wanke fuskarta. A lokacin wayarta ta sake haske. Da sauri ta gyara zaman hijab dinta. Kasancewar lokacin sanyi kowa na daki babu mutane a waje don anyi bikin a yanayin sanyi ne. Wurin wata mota ta nufa a dan gaba da gidansu. Kafin ta isa aka bude mata kofar, tana zuwa ta faɗa. "Iram me yasa kike bani wahala ne?" Kamar zata yi kuka ta ce mata. "Ni ban baki wahala ba Aunty Saimah, tsoron Mommy kada ta gano alakarmu ne tayi fushi da ni and!" "And What?" Saimah ta fada tana tsareta da idanu. "Muje gidan bakina!" "Dare yayi kada ta nime ni." Murmushi tayi tana faɗin. "Tura mata sakon zaki kwana a wurin bakin yan biki!" "Zata min faɗa!" "Bani account dinta na tura mata kudi sai ki gaya mata saurayi ne ya baki, bayan kun gama hira kika kwana wurin Maluma." Cikin tsoro ta girgiza kanta. "Nasan halin Mommy wallahi fada zata yi." Shiru Saimah tayi ta ce mata. "Ok je ki sai da safe!" "Aunty!" "Please out!" Saimah ta daka mata tsawa. "Shi kenan bari na gayawa Tauhid ya jera pillow a gadona sannan ya rufe dakina ya rike key ɗin!" Tsaki tayi tare a kauda kanta har suka bar unguwar. "Da girmana da mutuncina kina bani ciwon kai ina da beauty wacce tafi ki kome amma kike bani ciwon kai." Kamar yadda ta fada haka ya turawa Tauhid sakon ya ce ba zai yi ba sai ta biya shi, a take ta tura mishi kudi me yawan gaske. Tafi, sannan suka nufi gidan. Tunda suka shiga gidan tayi parking, aka bude mata kofar suka shiga cikin gidan rike da hannun Juna. A parlour suka zube Saimah tana rike da hannunta. Sumbatar hannun tayi tana murmushi, "yau zaki kwana anan dina!" Saimah ta fada tana matso da ita jikinta. "Iram na jima ina son mu kasance tare, sannan ba iya ke ba hatta yar Uwarki, naso na had'a ku tare nasan akwai abu dayawa a tattare da ku." Shiru tayi tana jin salon da, janyota tayi ta shiga jikinta, wato ta zauna a tsakiyar Saimah hannu tasa ya cire mata Hijab tana faɗin. "Me kike so ki gaya min?" "Salmanu Faris!" A hankali ta kai bakinta wuyar Iram. "Shi namiji ne mai zaki ji a jikinsa?" "Ina sonshi a haka!" Murmushi tayi tana kai hannunta cikin rigarta tana mata wani irin salo me jan hankali.. wasa wasa anan suka fada masha'a wanda duk rabin abinda suke ita Faris ne a gabanta, sai da suka sheke ayarsu, a kwance jikin juna suka kwana. Washi gari aka mai da Iram gida, yadda ta shiga gidan ba zaka ɗauka ba a gidan ta kwana ba,domin wurin biyar na asuba ta dawo, ana shiga sallah asuba, tayi wuf ta shige cikin gidan, inda Tauhid yake ajiye mata key ta dauka ta nufi bangarensu, ɗakinta ta shiga tayi wanka kafin tayi Allah ta kwanta. * Washi gari. Tsakani da Allah babu wnada ya ce min na fito naci abinci, kuma ba ayi min wata alamar da zan samu abinci ba ko an jiye min, sai da na gaji da zama har sha biyu na rana na fito cikin riga da zani na atamfa, a hankali na biyo koridon da aka kawo ni ta hanyar na fita main parlour din, yana zaune shi da ita, tana ganina ta mike tare da fara min hauka. "Ba nace miki bana son Magana ba!" Ko inda suke ban kalla ba, wurin karyawa na nufa inda naga sun ci abinci sun yi kaca-kaca da wurin, juyawa nayi na nufi kitchen din. "Ke wannan kitchen din ba naki ba ne!" Kamar kurma haka na zama ban kulata ba. "Nady!" "Ka daina hanani maganar sai naci Uwar yarinyar nan!" "Sai dai muci uwar juna!" Na faɗa ina wuce ta, "kana ji tana zagina!" Ta fada da karfi kamar zata dake shi. Tab'e baki nayi na bar su dan gaba da dakina ne na.lura da kitchen, shiga nayi na bar kofar a buɗe, kayan abinci kamar yadda Aunty Shukrah ta fada akwai kome, haka na fara aiki domin gas din ma ta gaya min anyi refill dinsa aka saka min, don haka na kunna na fara dafa shayi me kayan hadi, sannan na duba indomie da kwai na soya, sannan na jera, na fito zuwa parlourna, na zauna na fara ci, shigowa yayi da sallama. Bakina cike da abinci na amsa mishi. "Babu wani abin bukata?" Sai da na kurbi shayi nace mishi. "Babu!" Na cigaba da cin abincina. "Akwai Chef Brandy shi yake girki!" "Ba a koya min cin abincin katon arne ba! Kuma da kuke ci Allah ya kiyaye lafiyarku da rayuwarku." Na tura lomata da gayya na cika cokali don ya ce ba zai iya zama da ni ba,sai na ga ya fita abinsa. "Ni dai Allah ya gani bana son auren nan ka sake ni wallahi." Cak ya tsaya sai kuma ya fita. "Na gaya maka bana sonka ka sake ni dole ne auren?" Na faɗa da karfi kuma san yaji, amma bai juya ba hawaye ne ya zubo min. Abinda ban sani ba ashe an kawo abinci, mugunta irin nashi da Matarshi suka hana ni. Tunda na sha tea da soyayyen indomi ban nime abinci ba, sai yamma likis. Na shiga kitchen na fara ƙoƙarin niman abinda zan ci, naga zai bata min lokaci garan bikin na diba na nufi parlourna, ina zaune aka yi sallama. Bayan na gama ci na zauna ina duba wayata. "Amin waalaikumunsalam!" Na amsa musu. Matarshi ce da kannensa mata, suka shigo kallo daya nayi musu jikina ya bani ba arziki ya kawo su ba. Ban ce musu kome ba, suka zauna suna kallon kowani kusurwa na parlourn, kafin suka sauke idanunsu a kaina da na mike zan fita zuwa kitchen yadda basu ce min uwaki ba nima ban ce musu uwasu ba, katon tire na ciko da kayan biki. Na ajiye musu sai na koma na kawo musu ruwa da drinks na nime wuri na zauna. Daura daya nayi akan ɗaya. Ina kallon wayata, "ke baki da tarbiyya ne?" "A inda aka koya muku anan aka koya min!" Da mamaki suke kallona, "amma ke yar iskar ina ce?" "Tunda nake ban tab'a iskanci ba, hala ko jiya da na kwana a bayan dan uwanku na fara iskanci!" Na faɗa ina zare idanu. "Kyale ta Khadijah ba laifinta ba ne Abba da ya bada wasiyyar a aure ta shine yayi kuskure bai sani ba. Amma da yana raye da ya tura shegiya gidan Munafikin malamin tsubun gabansa!" "Eh na gode da ya kasance a haka, Ubana dai bai tab'a kashe dansa da ranshi ba ya zabi sama da fadi akan dansa!" Na faɗa daidai ya d'aga labulen parlourn, "Ke don Ubanki me kike nufi!" Daya daga cikin Yan matan ta mike zata yo kaina. "Kun zo ne ku tadda min hankali ne?" Shiru suka yi karshe suka dauki Yaransu. "Ku dauka ku ci daga gidan Malam Junaid ku ci kada yunwa ta kashe jinin sarauta!" Na faɗa ina dariyar cusa haushi. Fita suka yi Ilham ta ja tiren ta watsar da shi a kasa. "Oh dai bani na kar zomon ba, wasu sai dai a kira su da yaran tsigaggen sarki...!" "Bumm." Ya buge min bakina wanda sai da naji kamar har da harshena ya buge. D'ago kai nayi da niyyar rashin mutunci, muna had'a idanu naji yayi min wani irin kwarjini,.fashewa da kuka nayi na koma na zauna. "Me nayi maka zaka fasa min baki? Allah ya isa ban yafe ba, na fada bana sonka ka rabu da ni." "Baki san hanyar wurin Abbanki ba ne? Ni ban damu ba ki zage ni ki min rashin kunya ba ki gabana, amma daga lokacin da na kuma jin labarin kin tab'a min iyaye ko dangina sai na yanke harshenki " "Kai baka jin lokacin da suka zage ni ne?" "Ban ji ba amma naji ke lokacin da kika zagi mahaifina, idan baki san abu ba ki daina harba maganarki ko ina!" Daga haka ya fita ya bar ni ina ta kuka a parlourn naci kuka na godewa Allah. Da dare da kanshi yazo ina kwance ya ce min. "Ina son ganinki!" Yadda ya saka kai ya fita na mike kamar xan tafi na rufe kofar dakina na kwanta, ban kara bin ta kanshi ba. Ina ruwana shanya su nayi ina jin yazo yayi ta buga kofar ban bude ba. Washi gari ban fito ba sai karfe biyu na rana, don tun jiya na sha zuwa, ina fitowa na wuce kitchen, yana main parlour Nady ta fita, shigowa kitchen din yayi. Jin motsi yasa na juya muka yi ido hudu da shi. Dauke kai nayi na fara aikin girki na, kashe gas din yayi ya nad'e hannu a kirjinsa. D'ago kai nayi zan yi magana ya ce min. "Ki wuce ga abinci can a parlour ki ci!" Ban san me ya shiga kaina ba, amma bakina ya sake maganar da sai da na ga ya zare idanu waje. "Allah ya min tsari na ci abincin da ya fito wancan gidan, bayan nasan guba zan zuwa kaina." Idanunsa na ga sun yi ja. "Me yasa bakinki bai da linzami?" Ya fada yana kura min idanu, ko Nady da yake sonta bata mishi irin wannan subul da bakar da take mishi, fita yayi. Daga ranar bai kara shigowa ko inda nake ba, abinda na fahimta zuciya ce da shi, an ta zuwa daga gidanmu, abinda na iya fahimta mutumin nan mugu ne,domin yadda yake yiwa yan uwana da masu zuwa alkhairi yasa kowa ya fara ganin girmansa. Ban san yadda aka yi ba ranar sai da Iram kafin ta shigo gidan sai da aka yi ta rigima domin matar gidan ta hana kowa shigowa ni kuma ban sani ba Iram ta kira ni tana ta masifa abinda ban sani ba ita ba yau shi take min haka na fito na tsaya kafin ya bude musu gidan raina ya b'aci, kallonsu nake ita da Ikram abin ya bani mamaki amma ba cancan ba domin nasan suna tare tun fil azal, "sannunku da zuwa!" Nayi gaba suna bina a baya, har cikin gidan muka shiga, Kamar mahaukaciya haka Matarshi ya fito zata min hauka nima na yayyako mata kamar xan mare ta, sai da wata matar da nake yawan ganinta a cikin gidan kwana biyu nan, ta shiga tsakaninmu ina hararanta na ce mata. "Sai kin gani da cikin Mijinki zaki yi hankali." Na faɗa ina musu jagora har parlourna, sai da suka zauna, na fita na kawo musu ruwa da kayan gara. Na zauna ina kallon Iram tunawa da nayi da abin da ya faru ranar. "Ya haka lokaci guda?" Juya idanunta tayi tana faɗin laifi ne don na zo gidanki? Idan kuskure ne sai na tafi." Murmushi nayi nace mata. "Haka kawai dai ba zaki zo ba bayan na san halinki, haka ma kin kyauta." Na tashi na nufi kitchen na fara ƙoƙarin fara girki, suka biyo ni zuwa kitchen din. "Me zaki mana?" Ikram ta tambaye ni. "Abinci mana!" "Tun tuni me yasa baki yi ba?" Juyawa nayi na kalli Iram na ce mata. "Kin san halina ban son abinci me sanyi shi yasa ban girka ba sai lokacin da nake bukatar shi." "Gidan kai mai daɗi. Murmushi nayi na cigaba da aikin kusan a tare muke aikin, muna cikin aikin ya shigo kamar an turo shi. Juyawa nayi na kalle shi kafin na yi ƙoƙarin boye rashin kirkin da nake mishi n ace mishi. "Kana son wani abu ne?" "Eh ruwa!" Na dauki goran ruwa a store na wuce na kai mishi. Lokacin da na isa Main parlour dangwara mishi nayi ina ƙoƙarin juyawa ya ce min. "Me yasa baki son zaman lafiya?" "Ka sallame ni zaka samu zaman lafiya." "Mutum sai yayi ta yin kome sanyi sanyi kamar mace" na fada ina barin parlourn ina jin ihun matarsa. Jollop din taliya nayi da ya sha kayan lambu da nama, saman na juye musu na kai parlourn. Sai da suka ci suka koshi sannan suka fito zasu tafi na raka su har waje. Ina shigowa na samu tana mai da mishi abinda ya faru, shiru yayi kafin ya lumshe idanunsa, na zata zai fara masifa ne sai naga bai ce kome ba. Da dare wurin karfe tara sai ga Mai Babbar daki,yadda matar nan take surfe ni tana zagina da cin mutuncina,.yasa naji har jikina yana rawa. Gashi wani abu da yayi shine matse min kafar da yayi domin ya lura bani barin ko ta kwana. Da zai rakata ne ya kalle ta cikin nutsuwa ya ce mata "Ummina kina nuna bangaranci dukkansu mata ne, ban fifita kowacce su ba, abu daya na sani shine babu wacce zata ci mutuncin Iyayena da dangina na kyale ta, Ummina ko Nadiyyah da kike so biyan buƙatarki ce zaki yi da ita bayan nan bata da wani amfani a gare ki, matana ne gaskiya idan aka samu matsala xan koma inda na fito,wanda yake damuwa da ni baya raye." Shiru tayi tana kallonshi. "Salmanu akan yar gidan Malam Junaid kake magana?" Girgiza kai yayi, ya ce mata. "Ai tunda aka bani ita a matsayin mata magana ya ƙare babu cin mutunci a tsakaninmu don Allah kada ki bari ta rena ki! Domin ba zan ji dadi ba." Daga haka ya bude mata motar ta shiga, ta zauna har lokacin bata daina mamakin ba. Bayan tafiyarta ne ya shigo ya same ni a inda ya barni na hada kai da kafa ina shashekar kuka, ba abin da tayi min gaban kishiya ya fi min ciwo ba, illa iyaka cin zarafin iyayena da tayi. Zama yayi yana kallon tv har lokacin kuka nake ban daina ba. Haka sha kukana na tashi na bar wurin, nima kuma na kudiri aniyar ba zan kara shiga hidimar kowa ba. Ranar Monday. Na shirya cikin shigar dogowar riga da Nikkaf, na nufi waje don na san suna karyawa har da jakata na tsaya a can grfensu. Sai da ya gama karyawa ya kalle ni sau daya sannan ya kauda kanshi. "Yau zan koma makaranta!" Banza yayi min ya fita. Yadda bai ce min cikanki ba haka Matarshi itama bata ce min cikanki ba. Kiran Abba nayi na fara mishi kukan rigima, ina gaya mishi ya hana ni zuwa makaranta. "Zainab hala sai da kika shirya kika ce mishi zaki koma makaranta ko?" Da yake wawuya ce ni sai na ce mishi. " Eh Abba!" "Shi kuma da yake sa'anki ne sai ya ce miki tow ko?" Shiru nayi ina jin shi kafin ya cigaba da cewa. "Zainab idan Iram da Mahaifiyarta suna azabtar dani na zata kece mutum na farko da zaki fara kawo min ceto ta hanyar zamanki lafiya da Mijinki? Zainab na san halinki sarai, Zainab Mijinki bai gaya min yadda kuke zaune ba amma kin san Allah yana ganinki ko? Zainab abinda kike yi har ya kai a kira ni a fada a gaya min? Zainab kin bani kunya da mamaki, nasan zaki kira ni da maganar makarantarki, Zainab duk cikin Yarana babu wacce na nunawa kauna irinki, na gode idan baki bi Mijinki ba har abada kada ki kara kirana domin ni ban san lokacin da na haifi y'a mara jin magana irinki ba, kin bani kunya kin tozarta ni, abin da kike yiwa Miji har ya fito daga cikin gidanki yana yawo har a media!" Kashe wayar Abba yayi. Na fashe da kuka kamar raina zai fita, nayi ƙoƙarin na gane meke shirin faruwa da ni, amma har rana tayi ban gane kaina ba, haka na koma dakina na zauna.... *ina mata yan gayu ina mata yan yayi! Tow ku matso nesa ta zo kusa collaboration Tangaza_Perfume tare da Anum∆Luxury Perfume sun zo muku da kayan kamshi gida da na jiki kai ba iya nan ba hatta turaren kaya irinsu.* Mamoul all colors are back in stock. Mamoul turaren turara kaya. Ga kamshi ga kama kaya da gida. Available in; MAMAOUL MADINA, MAMAOUL MARYAM, MAMOUL BADAR & MAMAOUL SABAYA. Each one 3500 *New Drop!* *Nassem Oil – 100ml* Rich, elegant & long-lasting. This premium fragrance oil is everything your collection needs — and it’s only *₦8,000!* *Luxury in a bottle.* | Own Your Scent, Own the Room* *Mosuf 50ml Body Spray* Smooth. Fresh. Long-lasting. Only *₦5000!* ✨💥 Smell amazing, every single day. *DM to order!* *Storm for Him & Her – ₦4,500* each Fresh, fierce, and made to turn heads. Whether it’s *Storm for Him* or *Storm for Her*, you’re getting bold confidence in a bottle — just *₦4,500!* A perfect 50ml to carry your essence wherever you go. Subtle. Powerful. Unforgettable. Now available: ₦2,300 per piece | ₦27,600 per dozen. Available Just DM 08130269641 Top_notch season 4 ROYAL POLITICS is not free, pay N500 to get a complete access to the book. *Marubutan TopNotch Writers sun sake zuwa muku da sabon labarai masu ƙayatarwa a tafiyarsu ta Season Four:* *MAI_DAMBU kuwa ta faso muku ne da labarin da ya haɗa da Sarauta, Siyasa da kuma Soyayya, duka a littafin ROYAL POLITICS: An yanka ta tashi.* *AZIZAT kuma ta tattaro muku rikitacciyar soyayya ne da ya hawo jirgin JayKay ya dira a Kitchen ɗin Ziyada. CHEF ZEEY: Love in the Kitchen* *Account Details:* *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* *POSTING* *Ɗaya: 500* *Biyu: 1000* *Uku: 1500* *DOCUMENT (da zaran an gama posting zai koma)* *Ɗaya: 1k* *Biyu: 2k* *Uku: 3k* domin tura shaidar biya ko Ƙarin bayani, ku tuntuɓi: *08130269641* Ko *08137311900* Ko kuma *09063467258* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 23....Kuka nayi shi kamar idanuna zasu fita, na kuma saka a raina idan mutumin nan ya dawo sai ya gaya min dalilin hada min munafunci, shiru-shiru babu shi babu labarinshi, sai dare can na ji alamar motsin mutane da takaicinsa na fito na kura mishi idanu, yadda ya riko hannunta bai bani mamaki ba, amma kuma akan me zai na hada min munafunci. "Akan wani dalili zaka na hada ni da iyayena? Da na zauna a gidanka bai maka ba sai ka haɗa ni da iyayena kana daukar duk abinda ya faru kana yawo da ni." Ko ba bashi haushi ne na ga ya kalle ni kafin ya share ni suka wuce bangarensu. "Allah sai ya saka min, akan." Ajiyar zuciya ya sauke ya kalli Matarshi ya ce mata. "Wuce." Ya mika mata kayansa, juyowa yayi yadda ya tawo a zafaffe ya sani yankawa da gudu, hauka nake da zan tsaya ya min illa a banza, har kofar dakina ya biyo ni. Ina ƙoƙarin rufewa ya danno kai sai da na fadi. "Wayyo Allah na!" Na furta da karfi ina ja da baya. Kura min idanu yayi kamar me nazarin wani abu sai kuma ya juya har zai fita ya dawo ya kama kunnena. Sai da ya d'aga ni tsaye bai min magana ba amma ban san lokacin da na sake fitsari ba saboda azabar rike min kunne da yayi. "Ni sa'an wasanki ne?" Hawayen azaba na zuba min da karfin hali nace mishi. "Waye ya haɗa min munafunci idan ba." Sake murde kunnena yayi ya ce min. "Ni sa'anki ne?" "A'a kayi hakuri!" Bakina ya furta da wani irin sauri domin na lura kashe ni yake son yi. "Look ni ban dauke ki a matsayin mace ba, musamman da kike nuna min baki dauki tarbiyyar gidanku ba, sannan kallon mahaukaciya nake miki domin baki hada nutsuwa da zan kira ki matata ba, ban tab'a dogon suturu ba sai akanki, idan kika kara zagina sai na yagalgala namarki na zuba a bola!" Ya sake kunnen yayi waje, ban san lokacin da na fashe da kuka ba. A bakin kofar parlourn ya ga Nady, kallo daya yayi mata bai ce kome ba, ya fita daga ɓangaren ta bi bayansa. "Hmm prince dama na kawo maka wayarka ne." Bai ce mata kome ba, ta shiga kame-kame tana son ta wanke kanta, amma ta rasa sai da ya shiga daki ya watsa ruwa ya fito ya nufi massalaci, yana dawowa ya nufi kitchen. "Barka Prince!" "Yawwa bandy!" Ya zauna yana kallon abincin, "dazun faruq ya kawo kayan abinci amma ban san yadda xan kai na Madam karama ba!" "Hmm!" Haka ya cigaba da cin abincinsa, har ya gama sannan ya kalli kayan ya ce mishi. "Biyo ni dasu!" Ya nufi bangaren Ikhlas, bude kofar kitchen din yayi ya ji a rufe, shiga parlourn yayi ya ganta ta can tana sallah, key ɗin kitchen din ya ɗauka a kan center table ya fita zuwa kitchen din ya kai kome, idanunsa ne ya sauka kan abincin da tayi nunawa Brandy yayi inda zai ajiye kayan ya wuce, duba wanda zasu lalace da wuri yayi ya umarci Brandy ya saka a firji kada su lalace, sannan ya juya ya fita, yana gama shirya kome shima Bandy ya fita. Rufe kitchen din yayi ya dauki key ɗin ya kai inda ya ɗauka, lokacin ina karatun Alkur'ani, ya ajiye min tsaya nayi na juya na galla mishi harara. Shi bai san yadda aka yi magana ya fita daga gidan ba. Sannan yadda yarinyar nan take zarginsa yana bashi mamaki amma sai ya share fita yayi zuwa dakin Nady ya same ta, tana ta basu labarin Ikhlas da Faris ya auri yarinyar da bata ganin girmansa ga rashin kunya da reni. Zama yayi a kan restchair yana jin ta har ta gama, kallonshi tayi a tsannake tana shan jinin jikinta. "Prince ina basu labarin mahaukaciyar wife dinka ce." Ya fada a hankali tana tasowa. "Kin san me yasa take wannan rashin kunyar?" Ya tambaye idanunshi lumshe. "Waye ya sani ko dama can yar iska ce mara kunya da suka saba bin maza,. idanunsu ya bude abinda take yana nuna alamar idanunta ya bude tana bin maza taya zata ji tsoronka?" "Me yasa kika ce haka!?" Ya kuma tambayarta yana jin abin har cikin ranshi kalmar tana bin maza bai mishi ba. "Yadda take kallon kowa ido ciki ido ya isa." Juyar da kai yayi yana me kallon sama ya ce mata. "A matsayina na likitan ƙwaƙwalwa, mata sun kashi kaso daban-daban, sannan gidan da ta fito ba zata iya aikata haka ba, bayan nan ba kowacce mace ba ce take aikata haka, so shi bin maza ba shi yake kawo rashin kunya ba, wata zaki ga bata rashin kunya amma tana bin maza,.wata kuma yar jidali ce wasu duk da suna da kome amma bai hana su, mai da kansu kamar marasa kamun kai a wannan generation's dinmu matan aure sun fi yan mata lalacewa, domin ita budurwa tana son Mijinta da take so ya amshi Virgin dinta ita matar auren bata damu ba domin tasan duniya ta mata shaidar ce wanda ta aura ya amshi Virgin dinta." "Prince ko ka kwanta da ita ne?" "She is my wife idan nayi haka ma ba laifi ba ne!" Ya fada mata yana kallon yadda ta sake baki. "Tunda ta zo gidan nan bata taɓa shiga harkanki ba, ko yin wani abu akanki ba please ki daina lalata mata sauran mutuncinta ko kuma na bata miki rai!" Daga haka ya mike ya fita. Wannan abinda yayi sai ya kashe mata jiki, taya zai ce ikhlas Virgin ce bata tab'a having fun da wani namiji ba, shiru tayi tana juya maganarsa idan ta kalli maganar ta wani gefen gaya mata magana yayi ita da tasan wasu mazan a waje bai zarge ta ba sai wannan wato ita ta fito daga gidan da Babu tarbiyya, wannan maganar yayi mata ciwo har sai da tayi kuka haka ta wuce dakinsa yana zaune yana aiki. "Prince me kalmanka suke nufi ni ce mara tarbiyya?" Shi fa ya ma manta da abinda ya faru, yadda take ihu yasa shi kallonta sau daya. Murmushi yayi ya ce mata. "Zo nan na nuna miki wani abu!" Don ya gaji da ihunta, shi bai mata ihu ba amma ita tana mishi ihu, yadda ta isa gabanshi tana kuka yasa shi kara rungume ta. "Ya isa haka, ni ban miki!" Yadda take kuka ya sa shi rarrashinta, har tayi shiru shafa wuyarta yayi zuwa boons dinta, sannan yayi kiss Dina a hankali yake bin ta da wani irin yanayi me zafi kamar zai cinyeta yana sarrafa ta kamar mayunwacin zaki, yadda yake sarrafata, ta kowani fuska yasa ta mantawa da wata Ikhlas can. Sai da suka manta da wata a duniyar sai da ya nutsu da ita ya gamsu ya juye mata seed dinsa bakiɗaya sannan ya rungume ta, yana nishi. Kallon yadda take ajiyar zuciya take, ban daki suka shiga suka yi wanka sannan suka fito suka yi wanka sannan suka dawo daki suka kwanta. Ita tayi barci shi ne ya cigaba da aikinsa, har wurin karfe biyu anan ya nufi ban daki yayi alola sannan ya fito ya shimfida abin sallah, yana idarwa ya yi addu'a sannan ya koma ya kwanta. Wurin karfe hudu na asuba, wani irin mafarki yake wanda zai kira shi abin mamaki ko abin al'ajabi, Ikhlas ce tsaye daga ita sai wani nightgown, tana mishi murmushi, a hankali tana warware daurin rigar a hankali ta sake rigar kasa tare da haurawa gadon, har lokacin ya kasa motsi hawa kanshi tayi ta cire dan bra din da yake manne a kirjinta. Dariya take mishi tana me wurgi da bra din idanunsa ya zuba akan halittar kirjinta, wanda suka dauke hankalinsa. Hannunta take wasa da kirjinsa tana mishi wani alamar tausa bai san lokacin da yayi ta mika ba, yana nishi. Bakinta ta kai kan nipples dinsa tana lasa tare da murzasu, bakiɗaya ta gama birkita mishi lissafi a duniyar mafarkinsa. Cire bakinta tayi ta fara lasar gargasa kirjinsa har zuwa kan cibiyarsa kafin ta gangaro zuwa kan yallabai dinsa, kiran sallah asallatu ya saka shi bude ido tare da jin wani Strong feel da bai tab'a jin irinsa ba, domin tashi abinsa tayi ta tsaya kyam, abinda ya faru ya tsaya a ransa juyo Nady yayi da zafinsa ya ce mata. "More attention!" Duk lokacin da ya fadi haka tasan sanyin asuba ya ratsa shi, duk da barcin da take ji bata san lokacin da ta wartsake ba, bakiɗaya a asubahin nan Faris koma mata wani irin bako yayi domin yadda yake kome, sai da ta gaji don bukatarshi taki biya shi kuma yaki kyaleta, gashi a kunnensa aka shiga sallah asuba, har aka fito yana abu ɗaya d'agota yayi ya zaunar da ita akan cinyarsa yana mata wani irin yanayin da ta kasa jurewa ta fara ihu, wannan lokacin yasan akwai abinda yake so shine, ya nutsu ya kuma samu nutsuwarshi, amma ina sai da yayi da gaske, amma ba wai don ya gamsu ba. A wannan lokacin ya fara fahimtar ashe akwai buƙatar da dole sai ka ji irinsa. Koda a ban daki wanka yayi amma Hajiya tace ba zata kwanta ba, haka ya shirya yayi Sallah a gidan, ita kuwa Nady ɗakinta ta gudu, tana shiga ban daki wanka tayi ta fito ya kwanta sai barci don ta gaji sosai. Bar iya kwanciya ba, ya fito kitchen lemon tsami ya nime da gishiri ya sha, sannan ya duba firji ya dauki kankara ya saka a cikin towel ya nufi dakinsa da shi, yana shiga ya kwanta ya fara danna kankaran a maransa, a hankali yake jin abin yana sake shi, imagine din abinda ya faru yake domin bai kawo zai ganta ko a mafarkinsa ba. Bai fito ba sai karfe tara na safe. Yana zaune a parlournshi, na fito sanye da hijab har kasa. Fita xan yi amma tunda na ganshi sai na kasa fita. Yana karanta jarida ne amma yaki d'ago kai ya min magana ni kuma saniteria pad nake so, domin da asuban nan na fara ganin bakona, sannan wani abin akwai ciwon ciki da zuwan jini me yawan gaske. Haka yasa na cire uku a sayo min guda uku, da zo dai nagan shi zaune yana karanta jarida, ni kuma ina tsoron kada ya ce min me xan yi yasa na tsaya. Turo kofar parlourn aka yi, wannan mutumin ne. Ban san lokacin da nace mishi. "Don Allah a wajen fada akwai shago ne?" Kallonshi yayi kafin ya sunkuyar da kai ya ce min. "Eh akwai plaza a gaban shagon kina son wani abu ne?" Gyada kai nayi na ce mishi. "Don Allah ba zan samu wani ko almajiri ne na aike shi ba " "kawo aikan!" Ya ce min. Mika mishi bakin leda nayi da kuɗin. "Na dukka zaka sayo min, don Allah ka duba min maganin nan akwai shi a ciki, Please kayi sauri ina so ne da gaggawa!" "Tow in sha Allah!" Na juya na koma, "ke dawo nan." Inji Matarshi tana fitowa daga dakinsu. "Shi sa'anki ne?" Ciwon maran da nake fama da shi yasa naki kulata. "Nady ki hada min abin karyawa!" Ya fada yana cigaba da karanta jaridar ikon Allah har lokacin mutumin bai tafi ba. "Don Allah dan uwa ka tafi ka ji!" "In sha Allah, yar uwa." Ya fada yana kallon wannan me shegen girman kan tsiya. Huce su nayi na koma dakina na kwanta a parlourn rub da ciki, ni kadai yasan azabar da nake sha. "Bani!" Ya mika mishi hannu, mika mishi ledar yayi, budewa yayi ya ga ledar always, sai abin magani. Juyawa yayi yana kallon kofar. A ranshi ya ce *wannan maganin zasu cutar da lafiyarta bata sani ba* "muje ka kai ni!" Ya fada yana ajiye jaridar tare suka fita, shi da kansa ya rubuta mata magani pain killer, sai na zazzaɓi da kuma katon jakar always suka nufi gida. " Ka ajiye ni a gida." A hankali ya isa kofar gabas ya tsaya ya fita yana me nufar cikin gidan, sai gaishe shi ake. Bangaren mai babbar daki yayi ya zauna cikin nutsuwa. "Barka da asuba!" Amsa mishi tayi. Shiru ne ya ratsa dakin kafin ya gyara zama ya ce mata. "Ina son a nima min wata karamar yarinyar a cikin bayin gidan nan, wacce zata taya Zainab aiki!" Wani irin kallo tayi mishi. "Ban gane ba!" Kai tsaye ya ce mata. "Bata da lafiya ne?" A rikice ta ce mishi. "Wani irin rashin lafiya? Yaushe aka yi bikin da zata fara rashin lafiya?" Ikon Allah yake gani yadda take maganar ya kara daure mishi kai. "Bata da lafiya na ce." Ya fada a hankali, ganin yadda ya d'agota yasa ta share bata ce kome ba, Allah ya gani bata fatan hada zuri'a da Ikhlas don haka ta dauki waya ta kira Iyaami, can sai gata nan tana shigowa ta gaishe shi sannan ga juya ga Mai babbar daki. "Barka da safiya baya mai goya marayu me uban ma an goya, ina jin ki " "A nimawa yar gidan Junaid wata yarinyar ta na taya ta aiki. Bata da lafiya" inji Mai Babbar daki, "Masha Allah, ikon Allah rabo kenan, Allah ya ingan..." "Shi bane, ciwo ne kawai ba shi bane!" Inji Mai Babbar daki da zafinta yadda take fada a zafaffe zai saka ka fahimci ranta a b'ace yake. "Allah ya huci zuciyarki, akwai yar gidan Sabuwa Wildat tana nan sai a kaita can." Mikewa yayi ya ce musu. "Zan tafi!" Ya fada yana barin dakin, da takaici mai babbar daki ta raka shi. "Iyaami ki tabbatar yarinyar ta saka idanu akan yar gidan Junaid, idan ta fahimci ciki ne tayi maza ta gaya miki, wallahi ko zan mutu ba zan tab'a barin ya haɗa jini da Junaidu ba." "In sha Allah ba zamu hada ba wallahi ai ruwa ba sa'an kwando ba ne. " Inji Iyaami. Fita tayi sai gata da wata yarinya da bata wuce shekaru goma sha biyar ba, ta zauna a gaban mai babbar daki, ta gaya mata kome da yadda zata fahimci ciki ne, sannan ta sallame ta, ta gaya mata zuwa dare ta zo ta gaya mata ko ciki ne tunda ta lura da shi jarababbe ba zai iya hakuri ya dauki fansa ba ya je ya zura jiki ya yi mata ciki. Lokacin da suka dawo ciwon cikin ya ci karfina, ya zo ya same ni ina ta kakarin amai ne, gashi ina jin kamar zan mutu don azaba, kallona yayi ya ga ina son son tashi amma na kasa sai juyi nake a cikin amai, ni kaɗai nasan azabar da nake sha, to me yasa da baya min haka? "Tashi ga magani!" Ina ban iya cewa kome ba, haka yayi ta fama da ni, karshe jakan always din ya kai dakina, yana tsaye a kaina ya gagara taimaka min da kome can ya nufi waje ya kawo min ruwan zafi ina sha da magani nayi amansa, tunawa yayi yana da alluran pain killer, a dakinsa ya sa shi juyawa ya fita. Can sai gashi d'ago ni yayi ya kai ni dakina, ya cire min Hijab din jikina kayan barci ne riga da wando, wandon cinyata, rigar iya cikina. Babu bra a jikina. Kayan me tsantsi ne, haka yasa kana iya hango yanayin jikina. A hankali ya fasa bakin kwalbar alluran sannan ya juyar dani, ya janye gefen bom-bom dina ya soka min alluran, sannan ya kai hannunsa ya lailaya, kafin ya ja wandon ya rufe. Ni dai ina kwance amma ni kaɗai nasan azabar ciwon da nake ji, har barci yake ni. Tsayawa yayi yana son gani da gaske abinda ya gani a mafarki akwai shi ko shaidan ne ya kawo mishi rud'ani,.kallon cinyar yake daga kasa har zuwa sama, juyin da nayi yasa yayi maza ya dauke kai, rigana yayi sama ina me rike cikina da hannun dama. Kasa kasa ya ke kallon boons din ya gani, ko sun yi kama da wanda ya gani amma ina yadda na juya nayi rub da ciki yasa shi tab'e baki yana me juyawa ya bar dakin. Lokacin da ya fito daga dakin ya ga Iyaami da Yarinyar. "Allah baka nasara, sadauki ga yarinyar nan." Kallon yarinyar yayi sama-sama ya wuce. "Ke tashi ki fara aikinki, ban da rashin ji ki kula ban da hayaniya." "Tow Iya!" Yarinyar ta fada, sannan ta mike tana me kallon parlourn wurin aman ta kalla, kafin ta fito tana kallon daya kofar da yake gaban wanda ta fito, a hankali ta tura kofar ta shiga. Tsintsiya da mopping stick ta dauka sannan ta wuce wurin pampo din kitchen din ta saka wani karamin bawo blue ta debi ruwa. Sannan ta fito zuwa dakin ta fara gyara wurin aman kafin ya ta share ko ina ta goge tas. Shigowa Parlourn yayi ya zauna yana kallonta, har ta gama aikin ta koma bakin kofar ta zauna. Kallon agogon hannunsa yayi. Wayarshi ce tayi ƙara ya dauka. "Na'am Ummina!" "Kazo!" "To" ya ce yana mikewa dakin ya shiga ya ganta a dunkule, gyara mata kwanciya yayi ya shiga ban dakinta kome tas ba kamar na Nady kome yana zaune a inda yaƙe. Ruwan dumi ya diba a wani gora sannan ya dauki karamin towel dinta ya jika da ruwan dumin kafin ya nad'e goran, yana zuwa ya dauko wani towel ya daura mata shi sannan ya saka goran a tsakanin maranta zuwa cibiyarta, idanunsa ne ya sauka akan dan gashin da ya ɗan firfito a tsakanin maran zuwa kasa, kamar wasu grass, sai suka yiwa wurin kyau da wani duhu na daban, ya saba ganin Nady kome an kwashe wannan sai ya bashi sha'awa kuma yadda wurin yake da duhu ya kara burge shi,a hankali yake mulmula goran har zuwa kasa yadda ta ja ajiyar zuciya ya kara saukar mishi da tsigar jikinsa, a hankali ya zare hannunsa, sakamakon ganin yadda fuskartar ya wani iri kamar zata yi kuka. Har da tura bakinta. Wayarshi ce ta sake kara, ya duba Ummina, tashi yayi ya bar gadon ya ja mata bargo ya rufe. Har zai fita kamar wanda shaida ya ingiza shi ya kara komawa ya ja bargon ya kalli gaban rigar da abin suke tsaye kyam kamar suna zaginsa. A hankali ya kai hannu ya fara ɓalle botir din rigar. "Ni bana so! Ka bari!" Ya fada a magagin barci, cire hannunsa yayi yana mamakin yadda aka yi tasan yana bude mata riga. Ko tana da supernatural ne? Fita yayi ya ja mata kofa ya tsaya a gaban yarinyar ya ce mata. "Ki kula da ita!" Daga haka ya fita, tana faɗin. "Tow!" Yana fita yarinyar ta sake daukar wayarta ta kira layin. "Ranki ya dade ya fito gashi a hanya!" Kashe wayar tayi tana kallon kofar. Lokacin da suka isa gidan shi da Faruq, sun sami me babbar daki ta cika suntum, wani irin kallo take mishi, ganin yadda dakin aka taru ya sa shi yayi wani haɗe rai, ya zauna yana me dauke kansa yana kallon waje. Faruq da yake tsaye ya ce musu. "Ko zaku fita ne?" Ba musu suka juya suka fita, minti goma da futarsu shima Faruq ya fita. "Salmanu Faris! Ka bani mamaki, ciki ka yiwa yarinyar da Ubanta yayi sanadin kashe Mahaifinka?" Cizon lips dinsa yayi cikin takaici, yana kallon kasa. "Ni da kai sai da na gaya maka kada ka rab'i yarinyar amma ka ki jin maganata Salmanun Faris me kake so nayi maka? Tsaya ma ban yarda kai ne kayi cikin nan ba,.ina da labarin yarinyar nan duk tafi dubai ta b'ata kafin aurenku." Da sauri ya d'ago kai yana kallonta. "Na gaya maka matukar cikin ne a jikin yarinyar sai ka sake ta duba duka yaushe aka yi auren ko sati uku ba ayi ba har ta fara laulayi?" Yadda take ta masifa da jaraba bai d'ago ya ce mata ba ciki bane kuma bai hana ta yin jidalin ta ba, har ta gama ya mike zai fita. "Ka gaya maka matukar cikin ne sai ka sake ta." "Allah sarki Abba!" Abinda ya iya furtawa kenan,.yana jin wani irin d'aci a ransa na rashin mahaifinsa sai yanzu yake jin mutuwar na dukarshi. Itama shiru tayi tana kallonshi, "Ni ban maka adalci ba ko?" Girgixa kai yayi a hankali ya ce mata.."Ita din zabin Abba ne, ki bani zabinki kema sai ki samu nutsuwa da kwanciyar." Shiru tayi tana nazarin abinda ya fada. "Kana nufin idan na zab'a maka matar da zaka zauna da ita ba matsala?" "In sha Allah!" Ya fada yana kallon ƙasa, "amma sake yin maganar aure nan kusa ba zai zama magana ba?" Shiru yayi ya kyaleta, ai yasan za ayi haka da yake yana son karawa borno masu ya ce mata, "ko ɗaya!" Ya furta a bakinsa yana kallon agogon hannunsa. "Shi kenan Allah ya maka albarka!" Daga haka ta sallame shi, yana fitowa kanshi yana sara mishi. *** Hajiya Turai. Yadda take kallon Iram tana kuka yana bala'in mata ciwo, gashi ta kasa yin kome akanta. "Me kike so nayi? Na gaya miki ki yi hakuri amma kike kuka me zan miki?" Ya fada da karfi don ta fara jin haushin Iram ɗin. "Ni dai shi nake so!" "Baki da hankali yau kwana uku kenan ina niman Lucky ban same shi ba ki ce ayi auren ba shi yake da videon da zamu lalata aurenta ba ne?" "Lallai kun zama mugayen mutane, ke kika ce ba yarda da auren Iram da zabin Abba ba, ya basu yar da ta mishi biyayya ku ce baku yarda ba sai na gayawa Abba wallahi tunda baku jin magana kun zama azzalumai." Inji Tauhid! "Ibrahim wa Mommy kake gayawa magana?" Iram ta hayayako mishi. "Mtseew sai me? Mahaifinmu ya ciyar da mu halal amma ita sai da ta sirka mu da haram, kudin da nake kashewa kike kashewa kin san daga ina yake fitowa? Ita ta sani amma baki damu ba, da yake mugaye ne ku kun saka wacce bata san daku ba a gaba, Allah yasa garin niman abinda kuke so ku hadu da masifa yadda zaku wulakanta kamar ƙare!" Ya zube a kujeran parlourn ya kama barci. Sharrin kwaya kenan, "kyale dan iska kwaya ya sha!" Inji Mommy Turai, ta shiga rarrashin Iram sannan ta ce zata yi shawara da kawarta na amana." Daki ta wuce ta bar Iram a wurin, ta kira kawarta Laraba yar mutane Falgore. Nan suka shiga hira kafin suka kawo batun Ikhlas da kome Mommy Turai ta gaya mata,.dariya tayi ta ce mata. "Idan kin samu lokaci ki zo da ita Iram din sannan ki zo min da abinda zan fada miki." Nan suka cigaba da hiran ta gaya mata abinda take so ta zo da shi. Haka tayi ta godiya tana kara mata godiya. Alhaji Nafi'u. Kallon Malam Junaid yake kafin ya ce mishi.."Duk wani abin da yake tsakaninmu zai kare, sannan ka gaya min me kake so nayi idan ma ta kama kujeran Salmanu Faris ne xan bashi abin sa, sannan Yaran Saddam xan sake musu hannun jarin Ubansu. Amma ni ma alfarma daya zaka min." Ya fada yana kallon Malam Junaid da yake kallonshi bakinsa a sake ya ce mishi. "Ka saka Salmanu Faris ya sake Zainab, zan baka kome ni ma aurenta nake son yi wallahi an tabbatar min ita ɗaya ce zata min sanadin zama shugaban kasa." Dariya Malam Junaid ya fara yana kallonsa. Tabbas hasashenshi yayi gaskiya, a cikin Yaransa Zainab kaɗai yayi mata binciken ilimin falak akanta, shima abinda ya saka yayi mata, lokacin da za a haifeta Maluma tayi fama da jinya sosai, a lokacin kamar zata yi hauka ita dai tace tana barci ta ji ana kiranta, da ta farka ta ga wata mata a kanta daga lokacin ta fara jinya, shine ya dauke ta ya kaita Maradi a can ya hadu da Malam Judda ya gaya mishi, ai an so a haukatata ne saboda cikin jikinta wanda yake da tauraron ƙaddara mai karfi tauraron ƙaddara yana iya bawa yaron ikon zama shugaban al'umma ko ya zama sarki, wannan ciwon da take fama da shi wasu kungiyoyin asiri ne suka fita farautar mai wannan tauraron shine ta fada, a cikin na kusa da shi ne suka san da haka shine suka mata turen. Sannan abin cikin yana bukatar kariya na musamman. Tun daga lokacin Malam Junaid yake kaf-kaf da Ikhlas yake kuma fatan ta samu wanda zai kare rayuwarta. Gyara zama yayi ya ce mishi. "Ai na jima da sanin cewa Ikhlas kame nima! Ni ba zan tab'a sakawa Salmanun Faris ya sake ta ba, tun daga ranar da Attahiru ya ce yana niman iri a gidana na yanke Zainab ce, sannan nayi alƙawarin ko bana raye ita din abar mallakarshi ce yayi iko da ita. A lokacin da yaso Salmanu Faris ya dawo gida yaki, ka gaya mishi halin da nake ciki duk da ban gaya mishi wacece Zainab ba. Sai dai ya bukaci na bashi Zainab domin baya bukatar hada iri da jininka, wato Sharifa Iram, wacce yar kanwar ce n a bashi Zainab, a daren da zaku sauke shi na bashi labarin Ilimin Falak din Ikhlas ya san zai mutu, nima kuma ina a jikina zan mutu, sai dai ka sani Zainab ta shiga hannun da ba zaka tab'a iya tab'awa ba. Na san zan mutu ko yau ko gobe, ko an jima amma Salmanu da Zainab ba zasu tab'a rabuwa ba in sha Allah!" Cikin fushi Alhaji Nafi'u ya ce mishi. "Idan kuma na kashe shi fa?" Dariya Malam Junaid yayi ya ce mishi. "Ka tab'a tunanin Salmanu Faris zai rayu? Ko ka tab'a kawowa a ranka zai dawo gida." A hankali Malam Junaid ya mike ya nufi gaban Alhaji Nafi'u. "Ba Salmanun Faris ba, hatta ginshikin gidan sarautar Yayari ba zaka iya tabawa ba, balle tsillin gashin kan Salmanu Faris." Dariya ya sake yana faɗin. "A baya tsoronka nake ji, amma ganin Salmanu Faris ya bani kwarin gwiwa, auren shi da Zainab ya kara min yarda da cewa Allah ya tsaya mana." Daga haka ya juya ya bar shi a nan tsaye. ** Wurin karfe uku na farka, a hankali na bude idanuna ina dafe marana da naji yayi min nauyi, jin abu a tsakanin wandona yasa ni tashi zubur. Ciro goran nayi ina zare idanu. "Waye ya saka min wannan abin? Anya lafiya?" Ina jin dan ciwon kaɗan kaɗan, ga pad din jikina da ya jike jagwab. A hankali na sauka daga gadon, na nufi ban daki wanka nayi na gyara jikina, sannan na fito daure da towel. Hango ledar pad din nayi ina mamakin yadda aka yi ya kwaso min kayan abu kamar na matan duniyar nan aka daura min. Nasan wannan ba aika na bane...... *Wash......* *ina mata yan gayu ina mata yan yayi! Tow ku matso nesa ta zo kusa collaboration Tangaza_Perfume tare da Anum∆Luxury Perfume sun zo muku da kayan kamshi gida da na jiki kai ba iya nan ba hatta turaren kaya irinsu.* Mamoul all colors are back in stock. Mamoul turaren turara kaya. Ga kamshi ga kama kaya da gida. Available in; MAMAOUL MADINA, MAMAOUL MARYAM, MAMOUL BADAR & MAMAOUL SABAYA. Each one 3500 *New Drop!* *Nassem Oil – 100ml* Rich, elegant & long-lasting. This premium fragrance oil is everything your collection needs — and it’s only *₦9000!* *Luxury in a bottle.* | Own Your Scent, Own the Room* *Mosuf 50ml Body Spray* Smooth. Fresh. Long-lasting. Only *₦5000!* ✨💥 Smell amazing, every single day. *DM to order!* *Storm for Him & Her – ₦4,500* each Fresh, fierce, and made to turn heads. Whether it’s *Storm for Him* or *Storm for Her*, you’re getting bold confidence in a bottle — just *₦4,500!* A perfect 50ml to carry your essence wherever you go. Subtle. Powerful. Unforgettable. Now available: ₦2,300 per piece | ₦27,600 per dozen. Available Just DM 08130269641 Top_notch season 4 ROYAL POLITICS is not free, pay N500 to get a complete access to the book. *Marubutan TopNotch Writers sun sake zuwa muku da sabon labarai masu ƙayatarwa a tafiyarsu ta Season Four:* *MAI_DAMBU kuwa ta faso muku ne da labarin da ya haɗa da Sarauta, Siyasa da kuma Soyayya, duka a littafin ROYAL POLITICS: An yanka ta tashi.* *AZIZAT kuma ta tattaro muku rikitacciyar soyayya ne da ya hawo jirgin JayKay ya dira a Kitchen ɗin Ziyada. CHEF ZEEY: Love in the Kitchen* *Account Details:* *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* *POSTING* *Ɗaya: 500* *Biyu: 1000* *Uku: 1500* *DOCUMENT (da zaran an gama posting zai koma)* *Ɗaya: 1k* *Biyu: 2k* *Uku: 3k* domin tura shaidar biya ko Ƙarin bayani, ku tuntuɓi: *08130269641* Ko *08137311900* Ko kuma *09063467258* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: Bayan na gyara jikina, kaya mara nauyi na saka ina kallon kaina a gaban madubi duk nayi wani zuru -zuru, sai dan karan hancina da ya fito idanuna sun dan fada. A hankali na tashi na nufi wurin wayata na ɗauka tare da kunnata nayi, ina jin bakina babu dad'i, layin Abba na kira. Sai da ya kusan tsinkewa ya ɗauka. "Ina jin ki!" Jan hanci na fara kamar zan yi kuka. "Abba ba ni da lafiya?" Ina jin ƙaran taka birkinsa kafin ya ce min. "Ya Salam, ciwon cikin ko? Yaushe kika fara ko yanzu ne? Ina Yarima Faris yake?" Iyayena sun san wahalar da nake sha, wani lokaci amma kuma idan aka min allura bai zama dole wani lokacin na sake ciwon ba. Kamar yana gabana na gyad'a kai ina shashekar kuka, ina son na wanke wancan laifin ne. "Abba ka ce ya kawo ni gida!" Na faɗa ina kara fashe da kuka. "Amma kin san haka ba mai yiwuwa ba ne, Allah ya baki lafiya." Daga haka ya kashe wayar da alamu har yanzu yana fushi da ni ne, sai da nayi kuka me isata sannan na mike na nufi waje, a hankali nake takawa domin har lokacin ban daina jin ciwon cikin ba, yadda nake tafiya yasa ban san da mutum a parlourn ba, "Barkanki Gimbiya Zainab!" Ji nayi kamar zuciyata zata fado nayi da baya tare da riko kirjina. "Kin bani tsoro! Wace ce ke?" Na tambaye ta ina yin baya. "An turo ni ne na tayaki aiki, baki da lafiya." Shiru nayi kafin na juya ina kallon parlourn da yake wani irin karni karni,.ina ga aman da nayi ne duk da ta share ta goge. "Na gode sosai! Amma ki koma xan iya kome da kaina." Na faɗa ina jiranta tafi, fitowa tayi ta tsaya a kofar parlourn ni kuma na shiga kitchen, Daura ruwa nayi a gas na dauki bokitin mopping stick na zuba ruwa na dauka tare da zuba guntun omo, na fita da shi parlourn ban dakina, na nufa na dauko dettol na zo na zuba sannan na fara goge parlourn har zuwa dakina, ina gamawa na koma kitchen na yi na nan ma, kafin na dawo na saka turaren wuta, da roomfresh, sannan na koma kitchen har lokacin tana tsaye a bakin kofar, tea na dafa na zuba a flask, sai kwai da na soya da vegetables na juye sannan na nufi parlourna, kallon yarinyar nayi. Ajiye kayan nayi na koma na nimo cup, na kawo zan zuba mata. Sai gashi ya shigo da ita a bayanshi. Yadda yake kallona yasa na haɗe rai, na zuba mata tea din na yanka mata soyayyen kwai din nace mata. "Babu inda ake sayar da bread anan kusa ne?" Ina kallonta. "A'a gimbiya sai dai a siyo miki!" Ta fada min tare da zama kamar wata me rokon gafara. "Dama kece zaki ci da shi, na kawo miki kudi ki sayo!" "Allah ya taimake ki kamar yadda kike taimakon na kasa dake, gaba da fada ne zan sayo miki ko da ba zan shaki kamshinsa ba." "Kin ga tashi, ni bana son irin wannan abin Allah ake yiwa biyayya ba mutum irina ba, kin ji kada ki kara min irin wannan zaman." "Allah ya jikanki ba don kin mutu ba, haka a haife ni domin nayi miki biyayya." Wucewa daki nayi na dauko duhu daya na mika mata. "Ta dubu daya zata ishe ki?" "Allah ya baki nasara tayiwa baiwa irina yawa." "Ki sayi na yadda zai miki, sai ki rike canjin." Na fada mata ina komawa na zauna na fara karyawa, duk abinda muke yana jin mu. Juyawar da zan yi na ga cup din tea a hannunsa. Kamar zan yi kuka ya fara kurba. "Ni dai a daina tab'a min abina!" Na faɗa ina hararanshi tare da tura baki. Wayarshi ce tayi ƙara. Dauka yayi ya saka a kunne. "Eh gata nan!" Ya ajiye min wayar akan cinyata. "Malam Junaid!" Na gani. Ina dauka nace "Abbana!" "Ya jikinki? Ya ce ya miki allura?" "Kambu!" Na furta ina kallonshi sai kuma na tuna da Abba nake waya. "Me kika ce?" Rufe bakina nayi nace mishi"wayyo abu na bari akan gas ya fara konewa ina zuwa Abba!" Na shiga bubuga plat din gabana. Kafin na ce mishi. "Abba!" "Na'am kin kashe gas din?" Murmushi nayi nace mishi. "Eh Abba, dama maganar makaranta na ne yaushe zan koma? Ana ta karatu an bar ni a baya." Shiru yayi kafin ya ce min. "Kin ga baki da lafiya, sannan bani zaki tambaya ba Mijinki zaki tambaya Allah ya sawwaka." "Abba tow idan ya ce ba zan koma ba fa?" "Ki roke shi, zai barki." "Abba roko kuma?" Na faɗa ina kunkuni tare da faɗin. "Sai kace mabaraciya!" "Me kika ce?" "Shi kenan zan roke shi." Na faɗa ina jin.kamar zan yi kuka na kashe wayar ina tura mishi wayar.."sai dai ka hakura da karatun kawai! Akan me a same ka da abinka a ce za ayi maka mulkin mallaka, don an ga bani da gata." Na faɗa ina sake zuba ruwan tea din ashe jira yake na zuba ya dauko wuf. Hawaye ne ya cika idanuna.."sai ka cinye sai ka haɗa ka cinye ai." Na tashi na barshi a wurin. Shi kan cinyewa yayi abinsa, haka na zauna cikin haushi da takaici har yarinyar ta dawo ta karya, ta iso bakin kofar dakina tana mai bugawa ina budewa ta mika min, yawu ne ya taru a bakina, juyawa nayi na zubar a ban daki, na ce mata. "Lafiya baki tafi ba ne?" Don bana son magana. "Dama mai martaba sarkin gobe ne ya sa na mika miki wannan!" Amsa nayi, tab'e baki nayi na duba rubutun yayi kyau, hade rai nayi ka karanta abinda ya rubuta. *Zaki iya komawa idan kin so!* Murmushi baki nayi ina hararan takardan. Sallamarta nayi na ce mata. "Ba sai kin kara zuwa ba! Na gode sosai!" Na duba dakin babu kome sai kayan kwalliya da wata hijab dina,.shi na hada na bata da dubu biyu. Zubewa tayi kasa kamar zata yi kuka ta ce min. "Allah ya baki nasara ni fa an turo ni na miki leken asiri ne, sannan idan na tafi ban san waye za a kuma turo shi ba, kyautatta min da kika yi yasa ba zan iya cutar da ke ba, sannan mai martaba sarkin gobe ya gano cewa nima turo ni aka yi don Allah kada ki sallame ni haka. Domin akwai dubannina da zasu zo su yi aikin nan." Wani irin tsoro ne ya kama ni. "Wallahi ba zan iya cutar dake ba, kaf zuriar masarautar nan kece kika bani abinci me kyau kika kula da abinda xan ci me kyau. Bayan sai anci an jagwalgwla ake bamu muci, gaya min me zan miki don na wanke laifina!" Hawaye ne ya zubo min, na ce mata.."ya Sunanki?" "Wildat!" "Suna mai dad'i! Ina Mamanki?" "Tana can bata gani makauniya ce." "Haka aka haife ta ko daga baya ta samu?" "Daga sama ta samu tunda tayi fama da hawan jini shine wani abu ya rufe mata idanu." "Tana nan?" "Eh tana nan!" Gyada kai nayi, "Allah ya bata lafiya, amma baku nima mata na asibiti ba?" "Wa zai bawa shege rogo, tunda Ubansa bai noma ba. Ai asibiti na dan gata ne mai dangi da yanci!" Sai naji abin sam bai min ba, taya za ayi ace da bayi masu yawan gaske sannan ace babu wata yar primary health a cikin community din. Shiru nayi na wani lokaci yanzu ya zan yi? "Shi kenan ki tafi, idan zan tafi makaranta zan kira ki sai ki zo muje asibiti da ita." "Ranki shi dade, dawainiyyar fa." "Gaskiyarki ce ta sa na ji haka a raina zan iya miki kome, don haka kada ki damu da cewa an saka ki leken asiri, ki cigaba da gaya musu kome, idan baki yi haka ba zasu iya cutar dake." "Tow Mamana fa?" "Yarima zaki ce ya taimaka mata!" Ina fadar haka na sallame ta, wai me ake nufi da ni a gidan nan? Haka ya tafi amma zuciyata cike yake da tsoron me zasu min idan suka hana yarinyar zuwa. Ruwan tea nayi ta sha, har zuwa yamma na kara wanka sannan na shiga kitchen na dafa abinci shinkafa da miya, sai pepper chicken da nayi, na gyara kitchen din, sauran abincin na zuba a firji nasan zata zo gobe sai mu karya da safe, dauka nayi na kai daki. Na dawo na kara dafa shayi. Wancan dan renin hankalin ashe ina magana ajiye abincina ya zo ya zauna yaci son ranshi, sai da na gama na shigo parlourn na ga yadda yake cin abincin a nutse ba tare da fargaba ko shakka zan ganshi. Bude kular nayi naga da sauran abincin dauka nayi na wuce dakina da su. Na gaji da yin girki yana cinye min. Tunda bai da ta ido haka na cinye abincina, takaici ya hana ni cin abincin ma sai da na ta jin haushinsa ina jin haushin kaina, da ban gaya mishi magana yadda zai gane Allah da girma yaƙe ba. Haka na ci kaɗan na bar sauran, sannan na fito da sauran yana zaune a parlourn kamar ba shi. Da gayya na dauki remot din na shiga sauya tv. Irin ai tv na ne, tashi yayi ya fita a parlourn na raka shi da harara. Haushin da yake bani Allah kaɗai ya sani, kamar na kama shi nayi ta bugunsa. Bayan sallah isha ina kwance ya shigo da alamar fita zai yi ya ce min. "Ina jiranki a waje!" Kallonshi nayi tare da nuna kaina, sannan na ce mishi."dani kake?" "A'a da wata, ina jiranki." Ya fita waje. Ina kunkuni haka na fito, shi ko irin Haushin nan baya ji, ni fa bana sonshi. Ina fita na ga ashe har da Matarshi, kamar ba zan isa wurin motar Ba na isa na bude na shiga ina me rufewa da kanshi yake tuki, ashe ya iya tuki. Wayata na ɗauka na kira Yeemar. "Ke banza shine babu kira!" "Mtseew kin samu miji ina zan iya kiranki ina kema mantawa kika yi da makaranta kin samu wutsiya kin lumanci!" "Bura uban can, ke ni bana son iskanci ni ba yar iska ba ce, Au'zubullahi, shegiya yar iska Yeemar kin lalace irin wannan maganar zata fasa min dodon kunnen." "Ina mijiriya dan ganta?" "Silver spoon, gashi can da jajja amare!" Na faɗa mata ina dariya. "Ki dai ajiye kiyayya kiyi facing reality dinki." "Ke kyale ni, kin san dai ina da gwani kuma har abada ba zan daina kewa." Wani taka birki yayi sai da kaina ya daku da motar. "Kashe mu zaka yi?" Matarshi ta tambaye shi, kallonta yayi a dan yana yin jin haushi ya juya yana kallona da na wani haɗe rai. "Parking yayi ya fito inda nake ya bude kallonshi nayi a dan razane. Fisge wayar yayi ya saka a cikin aljuhunsa. Yana rufe motar na bude nima na tsaya a gabanshi shi. "Wayata!" Na mika mishi hannu. "Na gaya maka ka bani wayata ko na koma gida!" "Ki nunawa kishiyarki tarbiyyar da Abba Junaidu da Maluma Hajara suka miki haka zai bata lasisin yadda take so!" Daga haka ya shiga motar, yadda take dariya ya yi Bala'in kullar dani. Kamar na rufe ta da duka, haka muka isa cikin gida wato fada. Kamar ba zan fito ba haka na fito ya ajiye min wayata yayi a saman motar suka wuce da Matarshi cikin, dauka nayi ina murguda baki, dauka nayi muka shiga cikin gidan, ina bayansu har parlourn Mai Babbar daki, gabana ne ya fadi, saboda irin kallon da take min, zama nayi ina kallon kasa muka gaisa, ta amsa ba ta amsa ba, ban sani ba abinda na sani kulawarta bakiɗaya akan Nady take ko waye, "Nadiyyah!" Ai ho sunanta kenan? Hmm lallai fa ina ruwan tow, muna zaune ya dauki wayarsa ya fita, kallona Mai Babbar daki tayi ta ce min. "Isashiya kece ba lafiya har da dauka miki mai aiki ko?" Gyada mata kai nayi ina narke mata na ce mata. "Mai Babbar daki, nifa yarki ce ko ba kome akalla kin nuna min kauna albarkancin Yaya Yarima, tunda yana sona!" "Hi bitch yaushe ya fara sonki!" Matsawa nayi gaban basket din gaban Mai Babbar daki na dauki apple asalin na gabanta. Na zauna ina kallon Apple din, kalaman Maluma ne ya dawo min inda take cewa. "Ikhlas ina jin tsoron zamanki a gidan Yayari, domin nasan halinki sarai shi kuma zaman gidan iya ruwa ne fidda kai." Murmushi nayi na ce mata. "Mai Babbar daki! Ina sha'awar fura da nono." Na faɗa a kunyance, duk bayin da suke parlourn suka sunkuyar da kai. "Ke baki da kunya ne!" Ta fada min, amma na wani narke na kalleta kamar xan yi kuka na ce mata. "Shi nake so!" Na faɗa ina kallon kyakkyawar kofin kwalbar da aka zuba fura da nonon yayi kyau. Mika min wata mata tayi da ta kira da Sailuba tayi, na amsa na koma na zauna a dan kusa da ita. Na gyara zama ina sha ina b'ata fuska. "Mai Babbar daki ya ba sugar?" Na d'ago fararen idanuna na zuba mata. Rintsa idanunta tayi ta bude a kaina takaici nake kunsa mata. "Sailuba a kawo sigar a saka mata!" D'ago kai nayi ina kallon wani hoton da tayi da alamu nashi ne da ita, yana gefenta. Abinda na fahimta kamar irin na sunan nan ne. Sai daga baya wasu baya ciki, mikewa nayi na nufi hotonshi da kayan makaranta yana dariya. Kasan hoton na kalla kwanan wata da shekaru ne. "Wannan hoton yana elementary School aka yi shi ko?" D'ago kai tayi tana kallona cike da mamaki. Fuskarshi na kalla a cikin hoton na ce mata. "Shi din yanzu da na da, akwai banbanci. Na yanzu yana boye gazawarshi ne domin ya zama jarumi na da kuma jarumi ne zuryan.!" "Ke rufe mana baki." "Ba dake nake ba!" Na gayawa Nady. Murmushi nayi na koma na zauna bayan na dauki kofin furan na ce mata. "Ana iya sauya kome, Mai Babbar daki amma ba a soya ƙaddaran mutum ni na yarda da haka. " Murmushi nayi sannan na sha furan na ajiye kofin. Daga haka na tashi na fita waje, na sha iska domin na gaji da zaman dakin. Wucewar mutum na gani a cikin duhu, duk da babu duhu sosai. Haka na bi wurin, a hankali nake tafiya har na isa wani lungu ban sare ba na cigaba da bin lungu. Kunna torch din wayata nayi na cigaba da shiga lungun. Nishi da gurnanin na fara ji, duk da a tsora nake. A hankali na haska wayar wani abu na gani yafi girman dan akuya shi ba mage ba, shi ba kuma zaki ba, ihun da nayi ne yasa shi juyowa da gudu, ya biyo ni, ai ban tsaya ba na shiga gudu kamar xan tashi sama, sai ji nayi an fisgo ni tare da rufe min baki abin ya wuce mu da gudu. Inda aka shiga dani kamar daki ne, ban san waye ba amma yana shiga da ni dakin ya matse ni da bango. Bakinshi ya kawo kunnena "Ki manta abinda kika gani," an yi maganar da wata irin siririyar murya ce, haka yasa nayi luff a jikinshi, ina jin kamshin kamar na sanshi, abinda ya fado min a raina aurena. Da wani irin sauri na kwace ya kara mai da ni jikin bango. " Na gaya miki, ina tare da ke! Kuma zan kare ki daga abin cutarwa." A hankali na ji kamar ya tab'a min wani abu a dokin wuyata, a hankali ya fito da ita daga cikin duhun ya kawo ta haske ya ajiye ta, tare da saka mata wayarta a kan cikinta. Ya koma cikin duhun ya b'ace kamar bai tab'a bayyana ba. Lungu ne ya kama da wuta. Wanda hayakin da aka gani daga can wajen masarautar aka gano wuta ne ya kama a cikin gidan aka yi cikin gidan aka niman a gaji, sai dai abin mamaki duk wanda ya zo wurin ganin Ikhlas zai tsaya dole aka shiga niman a gaji, lokacin da Faruq da Salman din suka iso sun same tana a yadda mutumin ya ajiye ta, daukarta yayi cak ya kaita parlourn mai babbar daki, aka shiga bata a gajin gaggawa. Sai da aka fitar da ita daga gidan zuwa asibiti, sannan aka samu ta farfaɗo, sannan aka mata alluran barci ta koma. A can gidan an kashe wutar, sannan aka samu aka ga wurin dai yayi kama da ana wani mugun abun wurin a hankali aka fara samun takalmar Yara da kayan Yara kananu musamman Yaran bayin da suke b'ata a cikin gidan, ba karamin tashin hankali aka shiga ba domin lungu yana cikin gadon Alhaji Rilwanu Abubakar Yayari. Kafin zuwa gobe da safe kamar an rufewa mutane baki dole suka Manta da abinda ya faru. Washi gari Ni bana ce na tuna abinda ya faru ba, sai dai zuciyata tana cikin wani irin tsoro. Domin kuwa abin da na gani ya tsaya a raina da kaina. "Me kika gani a wurin?" Abba ya tambaye ni. "Abba bana ce ba, amma na manta fa." Na faɗa ina zare idanu. Shigowar shi yasa Abba ya mike, suka kara gaisawa. "Ya ake ciki?" "Muje waje!" Suka fita, kallonshi Malam Junaid yayi ya ce mishi. "Ya ake ciki?" "Ana zargin Ikhlas ne da saka wutar!"Faruq ya fada mishi yana kallon dakin Ikhlas din. "Kana nufin bayan ta saka ta suma?" "Shine abinda har yanzu muka kasa fahimta, amma kuma a rahoton Autopsy dinta ya gwada ta suma sanadin ganin wani abun tsoro ne, "Me ta gani to?" Abba ya tambaya a hankali. "In sha Allah, haka ba zai kuma faruwa ba." Faris ya fada a hankali, yana kallon window dakin, haka kawai sai yake blaming kanshi. Nady "Ni dai ayi kome amma kada sunana ya fito, yarinyar nan daga zuwa zata fara min iyayi... (Ayi min hakuri uzuri ya sha kaina) *My Book isn't Free 500₦* Account Details:* *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: Kwana ɗaya nayi aka sallame ni, wanda a gida na cigaba da dama da ciwon kai da jiri,har zuwa lokacin da na warware bakiɗaya, ina lura da irin kallon da yake min, ko kallon tuhuma ce ko zargi ne ni dai ban sani ba, sai dai nayi ƙoƙarin share batunsa. Ranar Monday ina kwance a kan abin sallah bayan sallah asuba, ina jan casbi ya shigo kallo daya nayi mishi na lumshe idanuna. Yana tsaye a bakin kofar can dai da ya ga ba kula shi zan yi ba ya ce min. "Faruq zai sauke ki a school!" Daga haka ya juya wannan mutumin da jin kai yake, murgud'a bakina nayi ina me gyara kwanciyata. Karfe tara na shirya sannan na fito na nufi waje, daidai matarsa tana fitowa itama zata fita, kusan ina gaba tana baya ina jin tana faɗin. "Mace sai dai ta zama hoto a gidana." Juyawa nayi ina kallonta murmushi nayi mata ban kulata ba, n a shiga motar da aka bude min ba zan iya kulata ba. Ganin Faruq ya buɗe min kofar kuma na shiga, kallonta nayi na mata wani alama da hannuna.(🖕🏻) Yadda na mata yasa ta sake wani irin ihu, nima na rama ta ji yadda kowa yake ji, haka na tafi ya ajiye ni, karfe hudu ya zo ya dauke ni. Sai dai me? Muna komawa bangarensu Mai Babbar daki ya kai, ban tab'a jin labarin ko gani yadda ake cin zarafin mutum kamar yadda yau Mai Babbar daki tayi min, ina durkushe a gabanta ita da Yaranta suka gama min diban albarka, hawaye ke zuba min, cikin kuka nake faɗin. "Ni ban ce ina son zama da shi ba, shi ya zabe zama da ni, asalima ni ina da wanda nake so." Daidai shigowarshi, "Ni na gaya mishi gaskiya bana sonshi ya kyale ni nayi rayuwata, amma haka bai saka ku gane cewa ni bana sonshi. Gashi nan ya zo ki tambaye shi idan wani abu ya tab'a hadi ni da shi, yana can da Matarshi ina wurina, sai da soyayya ake rayuwa idan babu soyayya tow meye ribar zama inuwar wanda baka so, nima fa Y'a batun makaranta da abuna ya ganni idan aka hana ni zan hakura amma ace za a soke min niman ilimina, zalunc..." Tass na ji ya dauke ni da mari. "Watch your words!" Tunda ya danna min mari na rike fuskana, ina kallonshi. "Me nayi da zafi kaza mare ni?" Na faɗa hawaye na zuba min. "Me nayi maka zaka mare ni?? Don ina da bakin kwatarwa kaina yanci sai na zama abin wulakantawa? Akwai Allah kuma yana magadakata!" Na suri jakata na barsu nan zaune. Abinda yayi min yasa Mai Babbar daki jin gamsuwa don haka ta dauke kai tana faɗin. "Ban ga amfanin zama da ita ba, tunda bata sonka kuma kai ma kasani gara a rabu kada ta cutar da kai!" Juyawa yayi ya kalli Nady da take zaune tana murmushi. "Yarinyar bata da kunya, idanunta ya bude sosai rashin tarbiyyarta yana kara samun haɓaka ne saboda My Babe yana kulata." Mikewa yayi ya bar su anan sai da ya isa bakin kofar ya cewa Nady. "Matata ce, ban mare ta don ta ce bata so ba ne, na mare ta rashin kunyar da take yiwa Mai Babbar daki yasa na mare ta, and daga yau kada na kara jin kin shi rigimarmu da ita." Fita yayi tare da Faruq, suka biyo bayana ni daya kamar mayya haka nake tafiya ina kuka. Shan gabana suka yi ya fito da wani irin sauri. Ya zo ya fisgo ni ya tura a motar. "Ka kyale ni!" Na faɗa ina kokarin fitowa daga motar, ya danna ni sannan ya shiga bayan suka bar wurin, cikin gidan muka koma. Faruq yana tsayawa ya fisgo hannuna muka nufi cikin gidan, har gaban mai babbar daki ya kai ni ya ajiye ni. "Bata hakuri!" Wani irin kuka na fashe da shi. Ya juya ya kalli Nady da take parlourn! "Zaki iya fita" ya nuna mata hanya ba musu ta fita don ta lura ya gama cika hanyar fashewa yaƙe. Ba musu ta fita tana murmushin keta. "Ummina gata ki yi duk yadda kike so da ita. Ya ciro biro da yar karamar memo ya ajiye a gabanshi. "Ummina ki umarce ni da kome xan aikata!" Ya tura takardan da biron gabanta. "Idan ka sake yanzu sunana ne zai lalace, kuma za ayi ta bina da sharri. Ka ajiye ta nan da wata biyu zaka auri Yarinyar da zata so ka kamar hauka, wacce zata haifa min jikoki masu tarbiyya, wacce ta samu tarbiyyar da ya dace, wacce zata wanke min raina da abinda wannan yarinyar take yi. Sannan ka kira min Ubanta da Uwarta su zo nan na gaya musu abinda Yarsu take min." Da wani irin nauyin zuciya yake kallon Mai Babbar daki. "Faruq!" Ya kwala mishi kira da ƙarfi wanda tunda yake bai tab'a mishi irin kiran ba. "Kira Malam Junaid kace yazo da Matarshi!" Mai Babbar daki ta fada tana kallon yadda na firgita, a duniya ina tsoron fushin Allah ina tsoron fushi iyayena. Jikina har rawa yake na rarrafa gaban Faruq cikin kuka na ce mishi. "Don Allah kada ka kira Maluma kada ka kira Abba, na yarda duk abinda mai babbar daki ta ce zan yi! Na rantse da Allah zan yi kome ta ce don Allah kada ku kira su don Allah! Maluma bata da lafiya don Allah kada ku kira ta." "Kada ka kira su!" Naji ya faɗa, "idan bai kira su ba sai dai ka sake ta ashe rashin kunyar karya take kira su." Ta daka musu tsawa, "Ummina don Allah!" Ya fada a raunane. "Kira su!" Ta fada tana mikawa Faruq hannu ya bata wayar, kira yayi ya mika mata. "Junaidu ka zo kai da Hajara, ka ga irin abin kunyar da Yarka take min." Iya cin zarafi Mai Babbar daki tayi min, haka nake kuka ina juya kaina, bayan kamar minti talatin suka iso har da Ya Abid. Tunda suka iso Mai babbar daki ta ke basu labarin abinda ban aikata ba, kawai don ta kuntatta min. Tsaf suka gama sauraronta, Murmushi Abba yayi ya ce mata. "Bata kyauta ba, sam bata kyauta ba, ban yi mata irin wannan tarbiyyar ba. Amma haka ba yana nufin duk abinda abokiyar zamantakewa ta fada shine gaskiya ba, Maryamu ni mahaifin Zainab ne, na sani bata jin magana, akan mijinta ne zan yarda bata dauki nasiha ta ba." "Malam me yasa zaka ce haka? Ina farin ciki Allah ya dauke mun ita ya kawo ta gidan aurenta yarinyar nan zata wulakanta gidan aurenta da danginsa? Wallahi Billahi azmin idan kika kashe aurenki, sai dai ki nimo wata Uwar na gaji da maganar da nake ji akanki. Kafin ki yi aure bamu huta ba, yanzu kin yi aure bamu huta ba gaya min kashe mu zaki yi ne?" Ta taso tare da rufe ni da duka ta ko ina take dukana tana faɗin. "Ko jiya na gaya miki, ki yi hakuri da rayuwa kika ce tow amma baki ji ba, wallahi idan kika sake aka kara kiranmu akanki!" "Idan kin kashe ta sai ki kwantar da hankalinki. Zainab tana da taurin kai baya daukar reni, haka yasa na yarda bata kyauta ba, amma batun abinda kike fada Maryamu ni ba sakaran uba bane da xan wofantar da Y'ata kema uwa ce. Kuma nasan wata rana haka zai zo gabanki, Salmanu Faris! Idan baka jin dadin zama da ita sawwake mata." Ya fada yana tsare shi da idanu. "Ka ji in gaya maka Zainab bata kyauta ba. Amma haka ba yana nufin bana kaunarta ba ne, idan ka sake ta kafin nan da wata uku Allah da girma yaƙe zata samu maza sama da goma da zasu aureta." Yana fadar haka ya mike. "Akan danki kike yaki, akan Yata na shirya fada da kowa! Muje Hajara kuma kasa ki sake ki fada mata wata magana akan Zainab zan muzanta miki!" Ya tsaya a gaban Faris ya ce mishi. "Kai na aurawa Zainab bayan mahaifinka ya bukaci haka, ba matarka ko Mahaifiyarka ba, idan bata maka ba kasan akwai masu bukatar ta kuma suke son aurenta a duniyarsu da rayuwarsu. Idan aka kara kirana domin Zainab zan yanke duk wata alaƙa da take tsakanin Attahiru da ni Junaid!" Daga haka suka fita suka bar ni a gaban Mai Babbar daki da kunya ya kamata, suna fita ta fara faɗa tana faɗin. "Ka ga irin gidanta ba?" Yadda take shi ba nan take fita ba sai da ta min zagin kare dangi, sannan ta ce. "Ku b'ace min da gani na!" A can mota kuwa Abba fada yayi tayiwa Maluma ya ke gaya musu wacece mai babbar daki idan bata sonka tow ka shiga uku, don bata son Zainab ba zai wulakanta kanshi ba, domin abinda Maluma tayi kamar haka ne. Hakuri ta bashi ita sai yanzu ta fahimci haka idan rashin kirki ne taya za a ce mutum daya kullum yake faɗa wane yayi kaza.. * Tunda muka nufi gida na kifa kaina a cinyata, ko don Abba dole na daina fada da kowa, haka nayi ta kuka duk da wani gefe kukan farin ciki ne yadda Abba ya nuna min bai yarda da abinda ya faru ba, har muka isa na fita dauko min jakata yayi ina shiga cikin parlourna na zube na cigaba da kuka lokacin ana kiran sallah Magariba. Ajiye min jakar yayi ya fita. N a rasa waye zan gaya mishi abinda ake min, daki na shiga nayi sallah sannan na fita na haɗa tea na sha,.duk da kaina yana ciwo. Ina gamawa ana kiran sallah isha,.ina yin sallah na kwanta ko wanka ban yi ba,.Data na bude ina kallon sakon da yake shigowa a Whatsp dina, sakon Uwais ne ya shigo wayata. "Matar Manya?" Hawaye ne ya cika min idanu, na shiga sakonshi na danna voice ina shashekar kuka, ina gaya mishi halin da nake ciki, nayi sakon hamsin na sake mishi. Ai kuwa yana jin muryata, sai ga kiranshi. "Autar Maluma?" "Na'am!" Na amsa cikin kuka, "kina ina yanzu?" "Ina dakina!" Na faɗa mishi. "Me ya faru?" "Kasan bana sonshi?" Na faɗa ban sani ba ko maganata ce ta zo mishi a bazata ba amma naji yadda ya rud'e wato shima maganar ya dake shi. "Ina jinki" "don Allah taya zan boye abinda zai cutar da ni, Hmm kasan ba zai yiwu ba amma haka ya mare ni tare da gaya min magana bayan wanda Mamanshi ta min." "Ni dama nasan za a yi haka." Ya fada nan nake gaya mishi har dukan da Maluma tayi min, sai da yayi ta fada yana gaya min nayi hakuri. Daga nan ne muka shiga hiran yaushe gamo, sai wurin karfe biyu saura ya bar ni na kwanta. Wannan abun da ya faru ya kara min ilimi akan Wacece nake zaune da ita, makaranta kuwa bana jiran Faruq domin na fahimci tana son ganin zan rabi kayan mijinta ta hau gaya min magana, ranar da ta gaya min magana har cewa. "Aje wurin tsohon da yake daurewa yarsa gindin tayi iskanci a gidan mijinta ya saya ba dai motar mijina ba." Murmushi nayi na ce mata. "Dama ban ce zan shiga motar Mijinki ba, ni bana kula irinku domin baki san kanki na har yau!" A ranar na daina shiga motarsu, kuma na ce Faruq kada ya gaya mishi ya kyale zancen bana son a kara tab'a min mutuncin Iyayena. Wani lokaci idan ina zaune a harabar gidan ina ganin wanda suke kawota, wani lokacin shima yana ganin zasu kawo ta bai tab'a magana ba, sai ranar da Tauhid ya kawo ni gida, sannan ya shigo na bashi ruwa ya sha. Ranar na ga bala'in da ban tab'a gani ba domin shi baya gida, ita na samu a gidan, tana kallon yadda muka shiga Tauhid yana rike da jakata tana jin yan kirana da Aunty Ikhlas, don rokona yake akan na ara mishi kudi, ina mishi dariya na ce mishi. "Ba zan baka ba, ka dawo kirana Zainab tsohuwa talo-talo ta hana mata shiga gari!" Ya ce min. "Allah ba zan fada ba!" Ina bakin get din makaranta ya kira ni wai na bashi aron dubu goma. Idan nace muku ba ma shiri da Tauhid nayi karya a da ina gida duk wani abin da ya shafi wayata laptop dina bankina Yaron nan ya sani kuma duk da haka bai tab'a min wani abu na rashin ji ba duk da ina jin Iram tana fadar yana kwashe mata kudi ta banki. Dariya nake musu domin itama tana da bala'in rowa. "Dubu goma kawai Gimbiyar Zanzabira!" "Tauhid ban da matsi ta kama ka ai nasan ba zaka tab'a zuwa ba." "A'a Abba ya gaya min bakya jin dadin gidan aurenki ne,.yasa naki zuwa don zan iya baje mutum ya miki abu akan idanuna."murmushi nayi mishi side hug, parlourna muka shiga na fara kwaso mishi abin tab'awa, sannan na ajiye mishi wayar. "Ka shiga ka tura abinda yayi maka ban sauya password da kome ba. Ka diba iya yadda kake so idan ma rabawa zaka yi Bismillah ka ɗauka na fada ina shigewa dakina. Ruwa ya sha sannan ya dauki wayar ya bude data. Sakonnin Uwais ya gani , ya juya ya kalli kofar a hankali ya buɗe. *Kin san ina sonki* *Zan cigaba da sonki! Please mu hadu a wani wurin!* Fita yayi ya koma kan Apps din, sannan ya cigaba da zaman jirana har kusan minti talatin, sannan na fito da abin sallah ina kallonshi fuskar shi babu fara'a. "Ya Ikhlas! Ki rabu da Uwais, kin ga da aurenki na ji kunya na ji babu dad'i, idan Mommy da Iram sun lalace tow don Allah kada ki fisu lalacewa kin ji!" Ya fada min yana mikewa. "Sorry Ibrahim! Na daina." Idanuna suka cika da kwalla. "Ya wuce kin san girman soyayyar da Abba yakewa Aurenki? Kada ki yi abinda zai juya miki baya, na dauki dubu goma na. Sannan kada ki illata rayuwar aurenki da wannan abin zai iya shafar martabar Aurenki domin idan Mijinki ya gani zargi zai bayyana a zaman ku koda baki sonshi its okay amma ya fahimci da Aurenshi kina dater wani guy zai shiga damuwa kuma zai ji ciwo sosai ni idan ni wallahi sai na kashe gayen Please im trust you, na sani har da sharrin shaidan ki kore shi ko fatattke shi Allah zai kare ki daga fadawa komarsa" "Allah baka isa ba!" Fita yayi da gudu na biyo shi a main parlour muka hadu da Mai babbar daki ta shigo gidan a fusace. Gaishe ta yayi nima na gaishe ta na ce mishi. "Wallahi baka isa ba Tauhid sai na kara maka." Da gudu ya nufi Motarshi yana fita ashe su Faruq ne suka kokarin shiga dole suka yi baya, na karaso har bakin get din ina d'aga mishi hannu. Wani irin farin ciki nake ji, juyawa nayi na ga ya tsaya a hanyar da xan koma. Rab'a gefenshi nayi ya ce min. "Wani d'an iska ne kika kawo min gidana?" Sororo nayi kafin na tab'e baki na wuce shi dawo da ni gabanshi yayi yana faɗin. "Waye shi?" Wani irin bakin ciki ne ya cika min rai da b'acin rai na ce mishi.."Ibrahim Junaid Gobir Tauhid daga shi sai ni, my blood brother!" Na faɗa hawaye na zuba min. "Shi shakiki na ne, Muhrramina ne, ko na mutu yana da ikon tsayawa akan gawata! Jini daya ya samar damu!" Maganar Tauhid ya tabbata yanzu yake min fada ashe ya san irin haka zai faru fisge hannuna nayi,.wanda shima ya saka shi jikinshi yayi sanyi. Ina shiga parlourn Mai Babbar daki ta ce min. "Ke kam wacce iriyar aljana ce? Ana rabaki da sata sai ki koma sane!" "Ummina Kaninta ne fa, dan wajen Turai Shaibah!" Juyawa tayi tana kallon Nady. "Dama baki san Kaninta ba ne, kika kira ni ta kawo kwarto gida." Kamar wacce iska zata dauka sama haka nake ji na, har na isa parlourna, zama nayi tare da jin kamar kome ya tsaya min a kaina, goge number Uwais nayi tare da block dinsa daga Whatsp da normal contacts dina. Na koma na kwanta a ranar haka na kwana bana cikin natsuwa abu kasan zan fara tuba ina istigifari.. ** Underworld. "Har yanzu ka kasa cimma nasara ko Nafi'u, ni jinin Yarinyar nake so kai kuma ka mallaketa shine ake bukata gashi zaka zama wani abu amma dole sai da yarinyar jininku ya hadu wuri guda,kuyi tarayyar saduwa yadda ruwanka da guminka zasu hade da nata, yadda zaka samu kome ka saka a gaba. Domin haka ka cigaba da nimanta ko da jininta ne ka samo ko baka aureta ba zaka samu nasara da jininta. "Rilwanu yarinyar nan tana da karfi, yadda tazo nan abin ba a magana amma sai dai akwai wani abu da yake bibiyarta, idan muka same ta ni da kai da Nafi'u zamu huta, don haka daga kai har Nafi'u ku cigaba da nimanta idan na samu hali zan taya ku,.ita ɗaya ce kawai zata mana yadda muke so." Sun jima suna tattaunawa kafin suka bar duniyar suka dawo, gidan bakinshi ya wuce bayan yayi wanka da jinin jarirai. Can ma yana isa akwai wata matar auren da aka kawo mishi ita. Nan ya cigaba da abinda yake yi. ** Yau ya kasance Asabar, da alamu me musu girki bai samu zuwa ba, sannan Mrs Doris ma haka, haka kawai nake son shan iska don haka na tako zan fita waje, wani irin sauti ko nace gurnani, haka nake ji ina matsowa parlourn Nady ina kara jin sautin, saidai kofarta da zan wuce, ban san lokacin da na sake salati da faɗin. "Innalillahi wainnalihir rajoun Innalillahi wainnalihir rajoun." Da sauri na juya parlourna. Tare da shigewa uwar daki na rufe kofar na zauna a kasa dabas........ ... Kun san weekend ne barka da yau) [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: Ban tab'a ganin iskanci tsirara ba sai yau, Innalillahi wainnalihir rajoun, dukkansu sun ganni kuma mun yi ido hudu da su, ashe rashin kunyar tasu har ta kai haka. Can wata zuciya ta ce min. "Tow Ina ruwanki?" "Mtseew!" Kuma haka ne ina ruwana da zan damu can musu, na tattara su na watsar. Abin da nake bukata na bar gidan, na rabu da Uwais amma babban damuwata shine barin gidan, wanda ta haka ne kawai zai saka na samu nutsuwa. Duk yadda nayi abin yaki make Sense idan na kara wani abu Abba ne zai iya hukunta ni, gara na hakura tunda aka yi case din Tauhid ban kuma shiga harkansu ba, ita kanta Mai Babbar daki bata kuma wani magana ba, haka yasa na tattara su na watsar. Da yamma ina zaune a harabar gidan ya fito, sanye da three quarter gashi da tsawo da ɗan kiba, amma a haka yake saka kayan irin wannan, dauke kai nayi ina karanta wani lissafin Wole Sonyinka, hankalina yayi nisa akan karatun. Muryan mata na ji na d'ago kai, Ilham da Ijlal, Ikram Iram. Gaishe shi suka yi Ilham da Ijlal suka shige ina wurin Ikram da Iram suka zo inda nake. "Me kike yi a nan?" Nuna musu book din nayi na cigaba da kallonsu da mamaki. "Me kuka zo yi?" "Kishiyarki ce bata da lafiya!" Kallonsu nayi irin kamar ya? Ganin irin kallon da nake musu Ikram ta ce min. "Ba dai baki sani ba?" Abin da na ga suna yi ne ya fado min a raina. Yake nayi na ce mata. "Ayya mantawa nayi." Na faɗa ina kokarin su manta da zancen. "Ok bari na shiga cikin kafin mu shigo!" Inji Ikram. Bayan tashinta Iram ta kalli bangaren da yake tsaye yana wani aiki. " Soyayya ake yi ne?" Murmushi nayi mata na cigaba da karatu. "Kin ga mishi an tab'a sayar dake a Dubai?" Sake littafin nayi cike da mamaki. Ina kallonta. "Ya kamata ki gaya mishi, domin boye irin wannan al'amarin wata rana zai zama wani abu na daban, idan ma ba zaki iya ba zan gaya mishi yadda zai fahimce ki!" Tashi tana me nufarshi. Wani irin tsoro ne ya kama ni na ce mata. "Zan gaya mishi." Cak ta tsaya bayan ta mishi magana ya d'ago kai yana kallona da nake zaune, domin na d'aga murya sosai. Yadda yake kallona yasa na dauke kai ina haɗe rai. Magana tayi mishi ya mike amma idanunsa yana kaina. Ban ga wani abin mamaki a tattare da su ba sai dai na san Iram bata da hankali kamar saniyar huda take da sauri na taso na same ta. "Ke ba zaki iya rufa min asiri ba ne? Meye ribarki idan kin gaya mishi? So what? Ko an gaya miki am afraid da ya sani ne? Mtseew!" Na ja tsaki zan wuce ta kara da cewa. "Wannan shine takardun shaida faruwar kome?" Kada ku yi tsammanin attention dinsa yana kanta ne, a'a yana kaina da na juya raina ya gama b'aci. "Sai me gaya mishi so what? Amma ki tuna ni yar uwarki ce ko mutuwa nayi bana tsammanin zaki same shi ta sauki gaya mishi an sayar dani da wanda ban sani ba!" Murmushi tayi ta kalle ni. "Ni ba maganar da muke ba kenan, good baby sister kin gaya mishi, magana nake da shi akan wani project da nake son yi aka ce na nimo sahalewan shi. " Ta fada tana murmushi, idanuna ne suka yi jajjur, juyawa nayi a fusace, na bar wurin ita burinta kenan ta yi sanadin da zan fada da kaina. Mika mata takardan yai ya ce mata. "Shine kike saka ta tonawa kanta asiri? Ba ke kika janyo ta zuwa Dubai din ba ne?" Murmushi tayi tana kallonshi. Ya hade rai kamar bai tab'a dariya ba abinda ya kara mishi wani irin kwarjini, yasa tayi baya kaɗan. "Ita matata ce, idan na ji wannan labarin ya fita!" Ya kuma kallon cikin idanunta da kyau. "Abinda Mamanki da Kawunki, da Cousins dinki da ke kanki kuke yi sai ya fita a video episode by episode!" Ya fada yana nad'e hannu yayi a kirjinshi. "Tell me now zaki iya shiru ko sai na fitar da bayanai masu kyau akanki?" Zubewa tayi kasa tare da faɗin. "In sha Allah ba zaka tab'a jin kome a bakina ba." Juyawa yayi ya koma yana aikinsa ya barta nan zube kamar kayan wanki. Dakyar ta mike tare da barin wurinsa. Ina shiga daki na zauna shiru raina yana matuƙar b'aci, ina jin suna ta dariya a parlourn Nady ban kula abin ba kawai na zauna ne ina tunanin yadda zan yiwa Iram rashin mutunci. Sai dare suka bar gidan, ita Ijlah din har kitchen dina ta shigo tana kalle-kalle, sannan ta shigo parlourna, anan ta sake bakinta tana kallon kome. Ina zaune ban ce musu kome ba, sannan suka fita. "Ikram kayan Ikhlas yafi kome d'aga min hankali!" "Inji Ijlal din. "Hmm don baki shiga ɗakinta ba ma kenan. Wai kayan Iram aka bata don ita aka yiwa sayayyar." Shiru Iram tayi tana kallon hanya. "Iram baki ce kome ba." "Tow me zance?" Ta tambaye su. "Kin ce zaki saka a sallami Ikhlas kafin na shigo kuma baki ce kome ba " tana tuki amma zuciyarta yana rawa ta ce musu. "Da farko ki fara samun kan Prince idan aka same shi ita Ikhlas prey dina ce zan ji da kome." "Yawwa Iram!" Daga haka ta kai kowanne gidansu sannan ta wuce. Ban san me yake faruwa ba, don na kula kwana biyu basa zaman gidan bakiɗayansu nima haka makaranta nake zuwa na dawo da yamma, wani lokacin da safe ko da rana, ya danganta da lokacin da nake da shi, shi kuwa tunda Iram ta yi sanadin fadan abinda ya faru na daina yarda muna haɗuwa. Ranar da na cika wata uku cib, ranar ya kai ni gida daddare. Abba ya min fada da nasiha wanda ya kawo min kissan matan annabawa har zuwa kan manyan bayin Allah, kai karewa babu kissar da ta fi kashe min jiki kamar kissan Nana Fadimatu, da irin gwagwarmayar da ta sha, da yadda ta nime sauki amma Mahaifinta ya gaya mata haka ba zai yiwu ba sai dai idan zata zabi wani abu. "Abba kasan bana sonshi?" Na faɗa ina kuka, "ka yi min hakuri na koyi yadda zan zauna da yan gidan, Abba nasan ban kyauta ba, amma Abba ni zama da ahalin ne bana so! Ka bashi hakuri zan je har wurin Mai Babbar daki na bata hakuri. Abba ka yi hakuri na daina daga yau." "Ban miki auren da shi don na cutar dake ba, amma kina da lokacin da zaki koyawa kanki zama da shi koda baki sonshi. And ina kara baki hakuri goma juma'a za a daura aurensa da yar gidan Yariman Gabas." D'ago kai nayi ina kallonshi. "Wannan ba wani abu ba ne, domin bai dame ni ba." "Saboda baki son shi ko?" D'ago kai nayi ina kallon Abba a karo na babu adadi na ce mishi. "Ba haka bane!" "Haka ne Zainab kana kishin abinda kake so ne, sannan baka damu da kome zaka yi akansa ba, na ji dadin da kuka nuna bai dame ki ba, duk da nasan wata rana zai dame ki. Kiyi hakuri kiyi hakuri kishi gaskiya ne." Ban san hakurin da Abba yake bani ba, amma na shiga wurin Maluma ko kula ni bata yi ba, abu daya ta gaya min. "Duk ranar da kika kashe aurenki tow ki nemi wata Uwar!" Daga haka ta bar ni tsaye a parlourn. Wurin Umma na nufa tayi min fada da nasiha sannan ta dauko turaren zamani da na wuta ta ce na kaiwa Mai Babbar daki. Gyada kai nayi na amsa ina godiya, "bani na saya ba ni wancan na saya wannan mai yawan Maluma ce ta saya." Allah ya saka da alkhairi!" Ka furta. Haka na fito muka nufi gida, a motar ya daura min katin daurin auren, a hankali na ture gefe ban ce mishi cikanka ba, har zamu wuce nace mishi.."Ga sakon Mai Babbar daki!" Na faɗa mishi, ba musu ya wuce da ni kofar gabas, nan na samu an cika a gidan ana ta hidima. Yana gaba rike da kayan muka shiga na gaishe da yan parlourn ya min jagora har uwar dakinta. Na samu tana tare da wasu yan uwanta da Aneesa da Daulah, ganin tare muke da shi, yasa suka gaishe shi suka fita, gabanta na nufa na zauna akan gwiwata. Kai na a sunkuye na fara magana cikin nutsuwa. "Umminmu!" Zuba min idanu tayi na tura mata kayan muryata tana rawa na ce mata. "Kiyi hakuri da abinda nayi ta yi abaya, ban yi don na rena ki sai don nayi ne don ki saka ya rabu da ni, amma wallahi ban yi don na zubar miki da darajarki ba, don Allah ki yi hakuri ki yafe min." Na faɗa ina shashekar kuka. "Zan zauna da shi ba zan kara yin abinda zaki ji ba dad'i ba, amma don Allah ki yi hakuri ba zan kara ba." Na faɗa ina kuka. "Ya wuce!" Da sauri na d'ago kallona tayi tana murmushi. "Ya wuce amma ba zan tab'a sonki ba, kiyi hakuri ni Uwa ce dole na rike ki a raina koda zan manta ba zan tab'a sonki, ga kayan fadar kishi can naki ne da na Nadiyyah itama da yake mahaukaciya ce tayi yaji ko? Hmm idan ma wani abu kika shirya don aurenshi ki ajiye. Don babu fashi fa." Wai ya zan mata bayanin ni ko kaɗan bana sonshi, sannan bana kaunar wani abu ya dame ni akansa tura mata turaren nayi nace mata.."Gashi inji Maluma!" "Ki je da shi na gode!" Ta fada tana cigaba da aikinta, yana tsaye bai ce kome ba, a hankali na mike tare da mata sai da safe ta ce min. "Zo ki dauka!" Ba musu na koma na dauka, "kin ci Abinci?" Ta tambaye ni, juyawa nayi na ce mata. "Eh naci a gidanmu!" Daga haka na mata sallama na fita, ina fita Parlourn na samu kannensa ne,.sai hira suke suna ganina suka kwashe da dariya. "Gobe za a daura, jibi zuwa gata za a taru domin tabbatar da budurwa ya kwana da ita." "Ki ce duk wadancan da aka tara holoko ne!" Suka kara kwashe da dariya. "Eh mana mace ake aura ba zawarawa ba." Wata ta faɗa. "Waye ya gaya muku matana zawarawa ne?" Shiru suka yi jin muryanshi akansu. "Tambayarku nake?" Ya daka musu tsawa da yasa suka fara bashi hakuri. "Tambayarku nake a ina kuka ji labarin matana zawarawa ne?" Sai suka yi shiru. Tsaki yayi ya koma daki, ya zauna ya ce. "Idan an daura aure bana bukatar kome a kawo ta bangarenta itama ta zauna, bana bukatar ganin kowa a gidana idan ba alkhiari zai kawo su ba, bana bukata." "Amma ko wuni ba za a yi ba." "Tai a gidansu" sanin cewa kafin ta shawo kansa ba karamin aiki ta sha ba, yasa ya ce mishi. "Shi kenan Allah ya kai mu!" Ta fada a hankali, don haka ya fita daga dakin har lokacin ina tsaye a parlourn amsar kayan yayi muka fita, wani irin abu nake ji na rasa gane b'acin rai ne ko me? Maganar da suka gaya min yana tsaye a raina. Don haka da muka isa gidan, daukar kayana nayi na wuce na barshi a wajen. Tunda na shiga daki na kwanta, nake juyi da asuba sai da ya buga min kofa, sannan ya tafi massalaci, nima haka ina sallah kitchen na wuce na hada abun karyawa, sai yanzu na lura da sauyin da gidan ya samu, duk da cikin gida gida ne, amma bangarensa yana can, wurin Nadiya da ni kusan wuri guda ne, sai wani dakin da yake gefen nashi shima ciki da parlour ne da dakuna biyu kamar nawa da na Nadiyyah. Sannan kwanaki nan ban tab'a zuwa na samu kowa ba. Amma wani lokaci nakan hango tarkace a wurin trash dinmu alamar an bude sabon abu. Itama da nata kitchen din a wurin, ni dai ban sani ba sai da na gama kome na shirya zan fita makaranta na ga Aneesa da Daulah sun shigo gidan, ko sun tsammanin zan kyale su idan suka takale ni suka fara min maganar banza. "Yawwa zamu kowa wata wacce zata goge miki hadda domin muna son a nuna miki ita ce matar gidan da zata haifa mishi Yara." "Mtseew! Tow ni ina ruwana? Nadiya ya dace ku gayawa domin ita ta aure shi tunda farin sawunsa. Ni fa dan uwanku baya gabana biyayya nake yi amma da zai ce min Zainab Junaid Gobir je ki na sake ki, wallahi rawa zan fara har da gayyato masu DJ, asha bidiri." "Ke wacce irin mace ce da baki kishin kanki balle Mijinki!" Inji wata mata da take jin mu a cikin masu aikin jere. Murmushi nayi na ce mata. "Sai da so ake kishi, idan babu so gaya min me za ayi kishin? Ni fa bana kwaina sai da zakara, zaman biyayya zan yi ba zaman kishin mata ba." Ina fadar haka na juya na fita abuna, murmushi wata mata tayi ta ce musu. "Itama Auren hadin ce?" "Eh yar gidan Maluma Hajara ce bata da kunya bata ganin kowa da gashi." Inji Hadiza karama. "Ta huta domin bata damu ba balle ayi ta dambe da ita, sannan sai ta gadama zata shiga harkan yan gidan haka yana nufin ko me za ayi baya gabanta!" Murmushi tayi tana me wuce su. "Shi ya dace ya koya mata yadda zata so shi, idan ta fara sonshi shima aka yi dacen yana sonta sauran matan sai sun haukace har da yar mu domin duk da yasan bata son shi ya zauna da ita guess idan ya fara sonta itama ta fara fa?" "Mu da muke fatan ta bar gidan nan ina zamu yarda ayi soyayya!" Suka fada suna kallon juna. -- karfe daya na dawo na samu an taru a gidan, ashe yana gidan, domin biyu da rabi za a daura auren, na nufi wurina bayan na gaida yan bikin. Ina jin wata cikin yan bikin tana faɗin. "Ita ce ta biyun ta farin tana can garinsu tayi yaji!" "Ita wannan me ya hanata yajin? Da sun watse Ijlal tayi yadda take so kafin su dawo. "Tow ai ita wannan bata son zaman auren don haka ba zai dame ta ba." "Ai ikon Allah ashe dama har yau akwai matan da idan basu son zaman aure basu damuwa da kome, har na shige ban daina jin maganarsu ba, a ina shiga na kunna wutar parlourn "innalillahi!" Na faɗa ina me dafe kirjina. D'ago kai yayi ya kalle ni yana kwance. A raina nace duk fadin gidan nan ya rasa inda zai kwanta sai parlourna. Kallonshi nayi naga yana zufa. Wuce shi nayi na nufi dakina, na cire kaya, zan shiga ban daki domin na daura towel a a jikina, shigowa yayi a yadda yake tafiya a hankali yasa na fahimci akwai wani abu da yake damunsa. Baya nayi ina me kare kirjina. "Barni da lafiya!" Ya fada a hankali yana komowa gadon ya kwanta. "Tow shine ba zaka gidanku ba ni ya zan yi jinyarka?" Yadda ya kwanta ya sani daukar hijab dina na wuce ban daki na watsa ruwa saboda zafin da ake yi, na fito na dauki kayana, na fita zuwa daya dakin na shirya. Zuwa nayi gaban gadon na dafe kanshi da ina jin yanayin zafin jikinshi. Juyawa nayi zan fita ya rike hannuna. "Kira Faruq." Da sauri na fita, na duba Faruq din waje nace mishi. "Ka zo inji Boss dinka!" Na faɗa ina nufar cikin gidan, kusan a tare muka shiga parlourn na shiga dakin na ce mishi. "Yana parlourn!" "Ki ce ya shigo!" "A'a ba zai shigo ba!" Na faɗa ina kallon yadda yake kallona, kauda kai nayi ina me kallon waje. "Shi kenan" ya fada yana me mikewa daga gadon, ya fito parlourn ajiyar zuciya na sauke ina jin kamar ya sauke min nauyi. Fitowa na samu basu nan, ashe asibiti suka tafi ina na sani. Wurin karfe biyu da rabi aka daura auren shi da Ijlal, anan gidan ya dauki shewa, da yake son ga baya nan haka suka yi ta bidiri an kawo abinci daga can gida amma ban taka naje ba, nawa nayi domin Yan uwana sun zo Aunty Nu'aymah da Aunty Sajidah, sai Aunty Shukrah, suka saka ni gaba na shirya tsaf, sannan aka kira mai kwalliya har gidan tazo tayi min, bayan sallah la'asar kenan,.muka nufi cikin gidan kamar yadda Mai Babbar ta bukata, an yi hidima sosai sannan ban san ya aka yi ba domin muna bangaren Mahaifiyar Ilham ne Fulani karama, matar nan naga so a cikin idanunta, na ga kauna da ban zaci zan gani ba. Domin kuwa ta gaya min na dauke matsayin Nadiyyah ne. "Na gayawa Mahaifiyarki, da yan uwanki su miki abinda ake yi za a kawo miki Amaryan, duk da ke ba ayi ba,.amma iyayen yarinyan sun bukaci al'ada. Don haka ki tanadi kudi a jikinki yadda zaki wanke kanki!" Kallon Aunty Shukrah nayi nace mata. "Bari na turawa Tauhid kudi ya ciro min banki!" "Abba ya bamu wannan mu baki!" Suka mika min wata karamar jaka, budewa nayi kudi ne da normal gold wanda kanana a dunkule aka yi su. Kudin kuwa da ya bada ya bani mamaki. "Aunty Nu'aymah a ina ya samu kuɗin haka?" Zungure min tayi tana faɗin. "Me kika mai da Abba? Yana da akwai!" Daga haka na sake murmushi har wurin karfe shida saura aka kawo ta, da rakiyarsu Iram da Ikram, Iman, Ilham, suka iso parlourn. "Mun ji Babbarku bata nan, ga yarmu mun kawo ta amana!" Kusan mate dina ake bani amanarta. Murmushin yake nayi na ce masu. "Allah ya bamu ikon zama da juna da amana!" Aunty Sajidah ta mika min jakar na bude a hankali na fara ciro abin ciki ina zubwa a gabanta. Ina murmushi sai da na zazzage jakar, Aunty Shukrah ma ta zuba bunch na kuɗi guda uku, sai Aunty Sajidah, kafin Aunty Nu'aymah. Sai aka fara gud'a ana shewa. "Zainab Ikhlas Uwargidan Hakimin Fara ƙasa ta sayi bakin amarya da kudin da ba a tab'a zata ba." Balbla dai aka yi ta yi ina jin su kafin Magariba muka bar gidan, na koma can tare da rakiyar Yan uwana, sai lokacin na tuna ashe baya gidan ko ina ya je oho, ana sallah suka min sallama suka tafi. Can naji hayaniya alamar sun kawota kenan sai shewa suke suna fada nan da wata tara su zo suna ina jin wata tana faɗin. "Ina fatan nan da wata bakwai ma!" Shewa suka saka ina jin su, can na ji ana buga kofar dakin na baza books ina nazarinsu, na ce. "A shigo!" Tura kofar suka yi, wasu yan mata ne irin kawayen Amarya bayansu Ilham ce. Kallonsu nayi fuskata dauke da murmushi. Na bude baki kenan zan yi magana aka yi Faruq yayi gyaran murya, matsa mishi suka yi, nasan dai gashin kaina a bude yake, Boss dinsa ne a bayanshi, wani irin kallo ya min wanda yake tattare da jin haushi ne ko wani abu oho. Wucewa dakina yayi shi kuma Faruq ya ajiye min bag din magani. "Yana son abinci me ruwa, mai kuma dumi ko zai samu!" Mikawa nayi na amshi bag din maganin na wuce ciki, na ajiye a gaban Mirror na dauki dan kwallina na daura. "Duk ranar da na kara ganinki babu hula ko mayafi wallahi sai Malam Junaid ya shiga tsakaninmu." Ban kula shi ba na fito na samu su Ilham din suna parlourn har zuwa lokacin. Tattara kayana nayi na wuce da shi extral room din nayi na ajiye sannan na fito, suna kus-kus. "Ikhlas me yake damun Yayana?" "Why not ki shiga ki tambaye shi?" Na bata amsa na wuce waje, takaici duk ya ishe ni, wai abu me ruwa-ruwa? Bani da garin kunu, Shinkafar tuwo na shiga na dibo na jika, sannan ba duba nikakken gyada da aka saka min a kayan jerena, na diba daidai na fito na zuba a blender din Bunchy mix, na zuba daidai ruwan da zan dama kunun na sake tsinkar da gyad'ar, sannan na tacce na daura akan wuta. Na koma na ciro kayan kamshi kanunfari, citta, cennomin na wanke na zuba a cikin ruwan gyad'ar. Sannan na saka wutar daidai na wanke blender din na kara zuba shinkafa da zan damma kunun da shi, na tacce shima na ajiye sannan na fita zuwa parlourn har lokacin suna nan, dakin na shiga na samu yana kwance idanunsa a rufe, juyowa nayi zan fita ya ce min. "Kina bukatar wani abu ne?" "Kana shan sugar?" "Hm!" Na juyo zan fita ya ce min. "Girki kike ne?" "Hm!" Na ce na fito abuna, kitchen din na koma na cigaba da aikina, wurin karfe tara da rabi na gama na kai dakin. A hankali na saisaita mishi zuwa lokacin mayyun sun koma bangaren Amarya. Ina fama da kunun yayi sanyi na ji sallamarsu. "Kada wata ta shigo min bedroom." "Wajen Mijina, na zo ba wurin ki ba, don haka." "Ki koma dakinki!" Yadda yai maganar a kausasshe yasa ta yin shiru ya kara da cewa. "Aina'u!" "Na'am!" Ilham ta amsa mishi, "idan kika sake na fito baki wuce gida sai na karya ki, kada na kara ganinka a gidan!" "Tow, kayi hakuri!" Ta fita da gudu. Ina ji har da su sauran yan matan. Daga nan ya cigaba da shan kununina juya mishi. Yana gama sha ya koma zai kwanta na ce mishi. "Da dai ka hakura da kwanciyar ya fada maka!" Na faɗa ina kumbura baki. Zama nayi na dauki pillow na saka mishi a bayanshi sannan na haɗa mishi magani ya sha, kafin na gyara wurin na fita zuwa daya dakin, ban kuma komawa ba har dare yayi sosai. Wayata na ji yana ringing na dauka da yake mun kusan fara exam, sai na ke karatun dare kuma dama can duk wani dalibi ya saba karatun dare, bakon number na gani a hankali na dauka ina dafe goshina. "Please ina bukatar wani a kusa da ni!" Ya fada yana sauke wani irin nishi. Ware idanu nayi na tashi da sauri zuwa dakin na same shi yana wani irin zuba, idanunsa a rufe. "Sannu!" Na faɗa mishi a rud'e. Kafin na kunna Ac saboda yadda yake gumi, haka yayi ta gumi ina goge mishi. Ina son tambayar shi amma ina jin tsoro. A hankali ya cire rigarshi ya wurga can gefe. Har lokacin gumi yaƙe. Tab'a tafin kafarshi nayi naji sanyi kalau, amma jikinsa da zafi sosai. Wardrobe dina na bude na dauko garin magarya na fita zuwa kitchen na dibo ruwa na koma dakin, na zauna a gabanshi na fara karanta Ayatul shifa, sannan na tashi na nufe shi ina me bashi ya sha sosai kafin na tsaya ina kallonshi. Gyada min kai yayi Ni kaina jikina wani irin rawa ya fara, koda a kuskure babu namiji da hannuna ya kai kan nashi bayan ahalina, amma shi sai na kasa yin kome jikina yana rawa. "Dauki waya ki kara Faruq!" Da sauri na dauka na ga Hafblood. "Sunanshi?" Na tambaye shi, "haf!"a hankali na kira shi. "Sir!" "Bashi bane ni ce ko zaka zo!" "Right now!" Ya fada, na koma gefe ina kallon yadda yake dafe kanshi, a hankali ya mike ya fara amai bakikirin yayi kafin ya koma ya kwanta. Kallon wurin nayi na ji haushi ba karya amma haka na fita na kawo abu na goge dakin tare da saka burner na saka turaren wuta, sannan na zauna ina jiran Faruq, koda ya iso shigowa yayi dama da Hijab a jikina, mika mishi ruwan nayi na ce "Shafa mishi!" Shafe shi yayi, yana kallona ya ce min. "Ko zaki taimaka mu kai shi asibiti?" "A daren nan?" "Eh!" Ya faɗa, "a'a ba sai mun je ba!" Ya fada yana wani irin b'ari kamar ana kad'a shi, tabbas mazaje ba lafiya, domin daga yadda yake irin wannan rawan sanyin na kara fahimtar yadda yake ji. Kusan akanshi muka kwana, sai karfe hudu na asuba ya samu barci Faruq ya tafi masallaci ni kuma na shige ban daki nayi alola na wuce nayi sallah. Ina idarwa nan jira azkar ba na kwanta barci yayi gaba da ni, sosai nayi barci domin a gajiye nake, shima ashe bai tashi ba sai wurin bakwai, yana tashi ban daki ya shiga yayi wanka da alola, ya fito ya gabatar da sallah, ni ban sani ba. Wurin karfe goma na safe naji hayaniya sama sama, a hankali nake jin muryan kuka na tashi, dirowa nayi daga gadon na fito waje, karamin tsaki na ja a raina ina kallon yadda Yarinyar nan take kuka kamar an mata mutuwa. Bude baki nayi tana durkushe a parlourn ya fito jiki a mace, ganin yadda na tsaya ya kalle ni. Zama yayi. Ashe Mai Babbar daki tana babban parlourn shine ta turo yarinyar ta kira shi, tazo tana kuka. "Mai Babbar daki tana waje!" Ta juya tana mai harara na kafin ta fita, komawa dakin nayi na kwanta don Allah ya gani barci bai ishe ni ba. "Zaianb!" Yadda ya kira sunan ya sani tsaya ba tare da na juyo ba. "Ki same ni a can." Na shiga uku ni wai ba zan huta ba ne? Haka na shiga bayan ya tafi na bi bayansa. Ina isa parlourna na ganshi zaune a kusa da Mai Babbar daki duk da ya kishingida ne, sannan kamar yafi jin dadin kwanciyar. "Ijlal ta kira gidansu wai baka kwana a wurinta ba?" Gwalalo idanun nayi ina mamakin yadda ta gayawa yan gidansu bai kwana a ɗakinta ba, sannan mai babbar daki ta kara da cewa. "Wannan makiran ta saka ka kwana a wurinta?" Ya kasa magana yana kwance lumo kamar ruwa ya cinye shi, nima ganin ba wani abin arziki na samu ba sai zagin makira da munafuka yasa nayi shiru. Yana son yayi magana amma baya jin karfin jikinsa. "Ina magana baka ce min kome ba?" "Bani da lafiya ne!" Daga haka ya mike zai tafi dakinsa ya ce min. "Zo ki gyara min dakina!" "A'a na ita ba, Ijlal dai." Mai Babbar daki ta nuna Amarya, da sauri ta mike ta nufi bayansa, ni kuwa magana ta gaya min tare da faɗin. "Idan ma wani abu kika bashi tun wuri ka san yadda zaki yi domin wallahi na fahimci wani abu akan ciwonshi sai an jimu da iyayenki munafika kawai, daren yarinya kika dauke mara kunya mara tarbiyya." Haka ta kama zagina, ta bar ni awurin ko a jikina sai ma sosa kunnena da nayi domin maganarta ba zai dame ni ba. Nima bangaren na wuce na dumama kunun jiya da nasha, sannan na koma daki nayi wanka na kwanta tuni barci yayi gaba da ni. Wurin karfe daya na rana naji ana ta buga min kofa, bude ido nayi na fito ina hamma. Ita ce tsaye a bakin kofar parlourna. "Inji Honey wai ki bani maganinsa na kai mishi!" Shiga dakin nayi na dauko, na mika mata sannan na koma na gyara dakin tsaf, kafin na fito na share parlourn na fara aikin gogewa, sannan na saka turaren wuta, na shiga kitchen yau kwadayin tuwon mutanen Ghana nake shi, don haka na fito waje, Faruq da ya shigo gidan rike da manya warn abinci ya gaishe ni. "Sannu ya gajiyar jiya?" "Alhamdulillahi yabi lafiya, ya mai jikin kuma?" "Da sauki sosai! Hmm don Allah idan ba zaka damu ba ko zaka taimaka min da wannan kayan cefanen?" "Tow!" "Ina son plaint amma ba nunane ba danye sai rogo." Na mika mishi, sannan na koma ciki sai da ya kai kayan abincin sannan ya fita aikana, ni kuwa na wuce na fara aikin daura miya. A cikin kayan da ya sayo na cefane wnada yasa Chef Brandy ya kawo min akwai namar rago don haka miyar namar rago nayi amma ba mai kauri ba,.na kuma saka a pressure pot, da kayan miyar bakiɗaya ta dawo. Haka kawai nake ji a jikina kamar da mutum bayana da sauri na juya sai da na razana. "Babu sauran kunu?" Yadda yayi min maganar alamar yana bukata ne yasa na duba tukunyar da nayi kunun da saura, na kunna gas din ya kara dumama mishi na juye mishi. A hankali ya fita daga kitchen din ban san me ya faru ba, sai dai tana zuwa ta wurga min kofina ai kuwa ya fashe. Murmushi nayi ban ce mata kome ba, haka na cigaba da aikina sannan na share wurin na dafa zobo da kayan kamshi, duk girkina ya cika gidan. Sallah na tafi nayi har Faruq ya shigo ya ajiye min a kofar parlourna, ina fitowa na samu kayan a wurin dauka nayi na wuce kitchen cire kayan nayi sannan na wanke na bare rogon sannan na bare ayabar na cire zaren tsakiyar na yanyanka na zuba a blender na nikka su bakiɗaya, na juye a tukunya iya cikina sai yaya, haka na faɗa kome tuwon kuwa sai da na tuke shi tsaf sannan na barshi ya turara, kafin na kwashe a leda kamar malmala shida. Sannan na fito na yi wanka na gyara jikina na cancad'a ado cikin wata riga da wando yan katin wandon palazzo ne har kan cikina sai rigar ma yar karama ce amma ta sauka har cinyata, hula na saka wato idan zan baku labarina bani da kiba fa, amma kuma ba za a kirani ramammiya ba, sannan ina da halittar kirji me kyau zuwa cinyoyina don ma dai ba zan boye ba kirjin ba wani girma ne da su ba, cinyoyina sun fi daukar hankali sama da kirjina idan babu rigar nono, don har ana ce min ci ba kiba asarar gari. Hijab na saka saboda naji muryan maza a gida alamar kannensa ne suka zo duba shi. Komawa kitchen nayi na sauke miyar kubewa danyen da nayi, domin har da ita a lissafin, "Assalamualaikum!" Na ji sallama, daga kitchen na amsa ina juye abincin. "Karamin ango, Abdullahi ne nazo duba Sadauki da jiki." A raina nace. "Hmm sadauki Manya!" Na ce mishi.."karaso sai dai kada kayi kamshin girki Yan matarka ta ce bata yarda ba." "Ai kuwa ba ruwana cewa xan Uwargida ta ciyar da ni! Madam kamar fufun Ghana!" "Bari na sako maka!" Na zuba mishi, ya masa yana faɗin. "Ai na gode sosai yau bani ba cin abincin cikin gida dama Allah ya kawo min sauyi!" Nan yayi ta zuba na ce mishi. "Bari na hada maka da zobon!" Haka na hada mishi a tire, har ya fita parlourn ya samu sauran yan uwansa da suke Uba daya mazan sun iso suma Yayan nasu yana kwance a dogon kujera. "Matsala ta da kai mugunta sai ka gaya mata ba kai ɗaya ba ne!" Inji daya daga cikin Yan mazan. Daidai na leko kenan. "Laa kuna dayawa kenan? Tow bari na kawo muku kawai." Na juya zuwa kitchen Allah yaso na dauki daya, na ajiye sauran na kawo musu a wasu warmer masu kyau da flat na ajiye musu, kowa ya dauka, sai ta rage saura Malmala biyu, Faruq ya dauki daya ya saka mishi, ya koma gefenshi yana barci yana ci a hankali har ya cinye sauran ɗaya, Faruq yana so shi kuma Rumbu bai ishe shi ba. "Na kara maka?" "A'a kai ma kaci!" "Uwargida daga yau na tare a gidan nan dole na kawo Cutie-cutie pie ta koyi girki, daga yau kwanona yana gidan nan safe rana da dare." Dariya suka saka Salim da yake aiki a Jos ya ce min. "Nima dai nayi transfer nan sai na koma can zan cigaba da cin na Madam dina!" Wasa wasa suka yi ta santi basu bar gidan nan ba sai da suka hada min dubu hamsin, suka ce na kara maggi domin gobe suna hanya, nayi godiya ban so amsar kudin ba shi ya amsa y ajiye a gefenshi. Bayan tafiyarsu na kwace kayan na nufi kitchen na gyara ko ina na wanke, sannan na koma dakina na ci nawa nayi sallah isha. Abincin da suka kawo karshe Faruq ya mai da shi wurin Mai Babbar daki, washi gari na zata ba zasu zo ba, amma sai ga kiranshi ina azkar na zata ciwon ne kuma sai ya ce min. "Yaran nan zasu zo!" "Hm!" Na ce na fito da sauri, tanda garin da saura. Wanke wake nayi na markade shi tas. Sannan na dama musu kunun alkama wanda na dafa Yayan da ruwan gyad'a. Sannan na juye a manya jug din kwalba wanda na saya a wurin Janafty EXCLUSIVE AVAILABLE kayanta ba karya suna da kyau. Sannan na wuce da shi parlourn shi na bangaren shi na ajiye, kafin na dawo na karasa alelen da nayi da Farfesun kayan ciki, sai manja da na soya da jan yaji, ita kanta Alelen da kwai na dafa, sannan na dawo na gyara kitchen din na wanke ko ina na shiga nayi wanka wurin karfe tara sai gasu har da su Aneesah. Ina shirya cikin riga da skirt na atamfa ya tsaya a bakin kofar ya ce min. "Idan da saura kaiwa Ummina!" "Hm!" Nace na yafa mayafi na wuce shi, kamshin turarensa ANUM_PERFUME SCENT, ya daki hancinsa domin a wurin Maman Anum nake sayan madaran turare da turaren kaya, babu karya kayanta akwai kyau. Haka na zuba mata a wasu warmer masu kyau na jera a cikin wani basket, kiran Faruq yayi ya ce mishi. "Ko zaka kaiwa Ummina!" "Ok!" Ya amsa ya fita, nima nawa na juye na wuce parlourn na zauna ina ci ina kallon tv, kunun ma rabin kofi na samu. Ina zaune a wurin har karfe sha daya, shigowa yayi ya kalle ni. "Ko zasu sami na rana ne?" Tura baki nayi don Allah ya gani ko a gida bana son aikin girki fita min yake a kai. "Shi kenan! Ki barshi Ijlal zata yi!" Tuni na sake fuska na ce. "Good!" Eh good mana abinda na fahimta so yake ya ce na bari Ijlal tayi amma bai fada ba shine zai zo ina hutawa zai saka ni wani aikin, ni fa bana son aikin wahala, shi yasa ban mayar da kaina foodie ba. Ban san ya aka yi ba, sai dai dan karsashin da na gani a idanun Abdullahi da su Salim wallahi duk ban ganshi ba domin karfe uku ta gama abincin da ka turo mata har bayi uku su tayata, ina wurin shan iska na ga sun fito. Hango ni Salim yayi yana rike baki ya tawo. "Yanzu don Allah haka zamu yi dake, mun kwaso yunwarmu sai mu kare a cin abincin rabi ya dahu rabi ya danye, murmushi nayi nace mishi. "Kai ana yabon girkin Amarya, baka da kwanon gobe. Ai da wannan abincin gara girkin Mr Brandy!" Ya fada yana watsa hannunsa. "Next time zan maka dan wake da denderun kaza!" "Ai gobe zan tafi ma na ci na matata haba jama'a." Ya tafi yana mita, zan iya cewa Maluma da Umma sun yi ƙoƙarin wurin koya min girki, murmushi nayi a raina na ce. "Ta zata girki sauki ne da shi kamar yadda zata ce mijinta ya kwana a wurina!" Da dare dan wake na jefa, na ci da mai da yaji na sha hot chocolate, sannan na kwanta. Washi gari kuwa indomie na tafasa na ci, da rana nayi sakwara da miyar egusi, sai pepper meat. Doyar ma Faruq ya sayo min don wulakanci iya shi na zuba mishi, ya kai har parlourn da suke zaune na mika mishi wani ƙaramin basket n ace mishi. " Naka ne!" Na juya abina. Kasa budewa yayi ya bi ni da kallo yana faɗin. " Na gode!" Ya kalli Boss dinsa ya ce mishi. "Zan tafi gida!" Kallon da yayi mishi ya dauke kai yasa shi nutsuwa, ya fita a tow ba zai zauna su cinye tare ba, gara dai ya ci abincin Amaryanshi mai daɗi.... *Dan Adam butulu yau Faruq ya butulcewa Boss dinsa saboda abinci🖕🏻🤣😂🤥* My book isn't Free *Account Details:* *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* 08130269641 [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: Ranar Monday na shirya zan tafi makaranta, itama yarinyar nan ta shirya cikin kayan alfarma zata fita bayan Mijinta yana jinya. Yadda ta kalle ni yasa ni dauke kai. "Jinin Mallam da Mallama, haka za a ganni da mijina." Dauke kai nayi na cigaba da tafiya na bude kofar, a hankali na fito daga cikin gidan, tafiya ce mai nisa kafin na isa wajen Fada, amma da yake nasa raina ba zan kara shiga motar gidan ba yasa na cigaba da tafiya, wayata ce tayi kara na ɗauka. Ban tsaya duba number ba. "Ina jin yunwa!" Ya fada min, cak na tsaya ina me cizon lips dina, na ce mishi. "Ina Matarka? Yanzu nayi a ce wani abu gaskiya ka saka Matarka kada ka ja min bakin jini!" "Ki dawo ki bani abinci right now!" Ina tsaye kamar ba zan juya ba sai kuma na koma ina jin haushi kamar zuciyata zata buga. Haka na dawo yana tsaye a waje, wato ni ce ya rena ita kuma tana tsaye tana ganina ta fara murmushi ta juya wurin motar. Yadda ya nad'e hannu a kirjinsa. Kin kallonshi nayi na nufi bangarena, ina isa na fara ƙoƙarin hada mishi tofikwa, na dama mishi na zuba a wani flast ina sauri, har na gama na kai mishi parlourn na ajiye na kara daukar jakata zan fita. "Abincin rana!" "Kawai ka ce na kada na tafi makaranta na zauna na yi hidima da kai da matarka!" Na faɗa ina dauke kai, shiru yayi ganin yadda na yi maganar kamar da fushi yasa shi cewa. "You can go!" Juyawa nayi ya ce min. "Ki dauki motar can!" Murmushi nayi na ce mishi. "Na gode, but no need!" Na fita da sauri. Bana gida kuma ban san me ya faru ba, amma ina dawowa na samu Nadiyyah ta dawo ko ba kome naji wani karamin nutsuwa a raina, a parlourn muka hadu ita da kawayenta, kallo daya nayi musu tunda nayi sallama basu amsa ba na wuce abina. "Diyyah ita ce kishiyarki ta biyu?" "Kin manta da wacce muka yi faɗa a radio station ne?" "Haba she look familiar, amma ya suke da Mijinki?" "No ita da shi basu kaunar juna." "Basu kaunar juna suke rayuwa gida ɗaya!" "Eh mana ai idan na gaya miki irin kiyayyar da take gani a wurin wancan old hag din can Allah kaɗai ya sani, sai yanzu na fahimci dalilin da yarinyar take musu rashin mutunci, tunda ina zaman lafiya ta sa shi ya kara aure wai don ya haihu.." Gyara zama daya tayi tana faɗin. "Ke me yasa ba zaki haihuwa ba?" "Ina son Faris amma ni na saka aka rufe min mahaifina saboda jikina!" "Amma ke dai yar iska ce, ki tafi maza a bude idan kika sake wancan yarinyar da aka aura mishi ta fara haihuwa sai kin kade har buzunki, sai kina abu kamar baki tab'a zaman class ba, taya zaki je a rufe miki mahaifa? Tow wallahi ko haihuwa kika yi sai kin ga yadda danginsa zasu haukace akan Yaranki, balle kuma look at you, oyibo pepper dalla ki je a cire." Haka suka yi ta tsara yadda zata haihu, bayan tafiyarsu ya zama gidan babu kowa, shinkafa da miya sai salat wanda na tawo da shi. Wanka na je nayi ina fitowa kitchen na ganshi tsaye yana saka abincin a flat. Wayata ce tayi ƙara na saka a kunnena. "Hello Abba!" "Na'am Uwata!, dazun kin kira bana kusa." "Abba maganar motar ne har yanzu Abba!" Na faɗa a dame, ina me isa gabanshi na rike flat dinsa raina a b'ace, na ce. "Abba zan kira ka bari na sauke abu akan gas!" Na kashe wayar ja fauce abincin. "Don Allah ka rufa min asiri, ka kyale ni na zauna lafiya a gidan nan, girka ba ni ke da hurumin baka ba, don Allah ka daina janyo min magana!" Na fisge abincin har yana zuwa, na ajiye sannan na rab'a gefenshi na zuba nawa ma fito, don masifa bai hakura ba abincin ya karasa gyarawa sannan ya fito dauke da abincin da tamarind juice din da nayi, ya wuce Main parlour dinsa, yana cikik ci sai ga Ijlal wacce take ta aikin girki. "My prince!" Maganar bakinta ne ya yanke. A fusace ta juya tana me nufar bangarenta, zuciya ce ta kwashe ta, ta fito tare da nufar bangarena, ina cin abinci ina kallon Cartoon. Ta shigo a fusace, "wallahi sai kin gaya min me kika yiwa mijina yaki cin abincina?" Kallo daya nayi mata, sai na cigaba da cin abincin ban kara kulata ba, a haukace tayo kaina yo ni tuwon kasa nake ciki da zan kyaleta. "Kul ki fara abinda zaki ci raba ba, Mijinki ki tambaye shi a ina ya sato abinci ba hauka zaki min ba, and so kada ki kara shigo min part dina tunda ban taka naki ba, respect yourself." "Ke har kin san da haka? Wacce bata san darajar mijinta da uwarsa ba." "Eh tunda kin san da haka kin ga ya daina bina kamar jela da son Mijinki nake wallahi kin yi kad'an ya auro ki, balle har ki fara min hauka dalla fita min a daki!" Yadda na daka mata tsawa yasa ta fita jiki a mace, "wallahi sai na gayawa Mai Babbar daki!" Shiru nayi na cigaba da cin abincina, tana fita sai rashin mutunci take. Ban kulata ba. Ban san yadda suka shirya da Nady ba, amma namiji bai da kunya,.yana shiryawa Nady yanayin gidan ya sauya. Dole ya so Nady dole ya kaunaci Nady, domin idan a harkan bariki ne Nady makira ce, ni tun sau daya da na tab'a ganinsu, ban kara kuskuren abinda zai hada ni da su ba. Ranar da ta Ijlal ta cika sati daya ya hada mu a main parlour, ina kallon tv ya kirani na je,.yadda ya haɗa mu bakiɗaya yasa ni kamewa a kujeran me zaman mutum daya ina kallon wayata. Ban san me yake faɗa ba, amma kuma ya taso ya fisge wayar hannuna ya cigaba da cewa. "Idan na cire Nady da muka yi auren soyayya, dukkan biyun nan Zabin iyayena, sannan ban yarda da wata cikinku bata sona ba, ni dai da nake zaune da ku ina sonku ina kaunarku saboda ina son iyayena kuma ina kaunarsu, duk abinda ya fito a hannunsu abar so da kauna ce." Sai da yayi maganar nan yana kallona, baya ya gama maganar ya ce ya bamu damar raba kwanakin. Mikewa nayi na nufi hanyar koridonmu. "Me haka yake nufi?" "Su raba a tsakaninsu, ni ba yar zama ba ce." Na yi ta fita ta, na barsu aka rasa wacce zata zaɓi abinda ya dace, Ijlal ta ce mishi. "Kana bakwai za ayiwa kowacce!" Mamakin yadda take zakalkwalewa yasa shi kallon Nady ta ce mishi. "Kwana uku!" "Kwana biyu biyu zan muku." Daga haka ya bar su anan, ina kwance a parlourn ya shigo ya tsaya a kaina. "Tashi ki zauna."yadda yayi maganar yasa ni tashi na zauna ina kauda kaina. "Meye nufinki?" "Biyayya nake yi!" Na faɗa mishi a takaice. "Ok an raba kwanaki biyu biyu!" "Ka haɗa musu ka basu bana bukata." "Kina kishi ne?" Ware idanu nayi na sake dariya. "Allah ya min tsari da kishinka, kut kishi." Na kama dariya ina kallonshi wai kishi. Haka ya fita ganin na saka shi a gaba ina dariya, Nady ce ta kwana a wurinsa, an kwana ana cinye juna da lashe-lashe wanda yasa bakiɗaya suka hana Ijlal barci, ta kuma kullace su a ranta sai ta rama. Haka suka gama kwanaki biyu nan, Mr Brandy yana zuwa yayi girkin tunda Nady tana nan, ranar girkin Ijlal tun safe ake ta faman gyara gidan da kamshin turare. Sai girki da tasa Mr Brandy yayi aka gyara table din abinci. Karfe biyar na dawo makaranta, a lokacin na hango inda yake ta gyarawa ashe keji yake yi yasa wani dan karamin cube babyn zaki,yana tsaye akan zakin, idanuna suka sauka akan wata mota mai kyau. "Barka da dawowa!" " Yawwa Barka dai. " "Na kawo cefane dazun. " Iko na gode!" Faruq yana da kirki yadda yake min alkhairi Allah kaɗai zai biya shi. Na wuce ciki shaƙar hayakin da nayi yasa ni tari, sosai fa dukkansu biyu suka shigo, tari nake har ina dafe kaina, "wani irin turaren wuta ne haka?" Ya fada yana buga min baya, dakyar na samu na wuce daki kirjina har yana makaki, ai ranar kusan kwana nayi a zaune, ga ciwon kai da kirjina. Duk dama tun kafin na shaki hayakin na tashi da wani irin zazzabi wannan nayi ta daurewa, har gari ya waye na tafi makaranta, ina dawowa na shaki hayakin turaren wuta. Bayan nayi sallah asuba, na koma na kwanta barci me nauyi ya dauke ni. Amma na turawa Yeemar sakon bani da lafiya, don iskanci ta dawo da sakon. *Da alamu Prince Salmanun Ya d'aga kafar yarinya sama ya bata big Bom!* _Yar iska ki ce Yazid ya kai sadaki a daura muku aure kafin iskanci ya ja ki, ki bashi hadin kai a mota_ dariya ta turo min, har da emoji, kashe wayar nayi na kwanta. Duk da barci nake ji amma kuma Allah na tuba ban san me yasa ban yi barcin cikin jin dadi ba, domin ban san me ke faruwa ba, na ta wani irin zazzaɓi ne a safiyar har wurin karfe daya na rana ina kwance. Da safe ya tashi fuskanshi a matuƙar haɗe, ba zaka ce ya tab'a dariya ba shi ba yaro ba ne, infact shi likita ne da yanzu haka yake aiki a cikin asibitin mahaukata, daga aikin ƙwaƙwalwa zuwa yiwa Mahaukata jinya duk yasan aikinsa ne, sannan ba zai manta ba a wannan ɓangaren har Mahaukata mata suna haihuwa a hannunsa, mu'amalarshi da Nady ya fara sanin ita din ba cikakkiyar budurwa ba ce, wani abun da ya kara mishi hakurin zama da ita yadda bata boye mishi ta tab'a alaka da wani Bature har ta bashi kanta ba, wannan yasa har kwanan gobe baya zarginsa amma ita wannan yar yarinyar, wai ta iya drama har da kuka da ihu ita, ya kusance ta a matsayin budurwa, bayan ko ba a gaya mishi aikin da aka yi mata a wurin ba yasan wurin an yi aiki akwai banbanci tsakanin mace budurwa da wacce ta tab'a mu'amala da namiji. Lumshe idanu yayi lokacin da ya shiga ban daki yayi wanka, abin da ya kara bashi mamaki yadda ta bashi hadin kai har take taya shi da wasu abubuwan yasa shi zuba mata idanun. Bakiɗaya sai ya rena mata, sai yaji ya rena mata wayo, ya ji baya kaunar dukkan abinda zai hada shi da ita. Sannan bai ga wani dalilin da zata yi ta pretending da haka, amma sai ya share ta yayi tafiyarsa aiki domin akwai wani aiki da zai yi, wanda booking aka yi kusan wata uku kenan, sannan ya saka hannu ya zaɓi mai da kanshi international Doctor da yake tsakanin jahohin Nigeria, lokacin da ya shirya cikin kayan aiki, Ya fito Faruq ya amshi jakar,kallon motar yai don yasan zuwa yanzu an gaya mata motartta ta iso. Kallonshi Faruq yayi ya ce mishi. "Hanyar su bata fito ba!" Shiga motarsu yayi suka fita, yadda ya bar motar suka tafi aiki haka ya dawo sai na Nady ce babu alamar bata dawo ba, "Yarinyar nan!" Ya faɗa, kallon Sarkin kofa. Fita Faruq yayi ya tambaye shi Ikhlas ta fita, ya ce mishi bata fita ba. Yana zuwa ya gaya mishi da sassarfa ya nufi bangarenta sai da ya shiga cikin gidan ya ga mutane a cike ana ta hidima, bai amsa gaisuwarsu ba ya wuce abinsa zuwa dakin Ikhlas, yana shiga ya ga parlourn babu al'amar an yi abinda aka saba. Dakin ya shiga yaji shashekar kukanta. Yana shiga ya same ni ina juyi a gadon, wutar dakin ya kunna a lokacin ya hango yadda nake kuka da juyi duk idanuna a rufe, zuwa yayi ya tab'a goshina ya ji da sanyi haka jikina duk babu zazzaɓi. "Zaianb!" Bude idanun nayi sai kuma na rufe, haka zai kira ni amma zan bude idanu kuma zan rufe da sauri ya dauke ni, zuwa waje bai bi ta kansu ba, ya wuce da ni asibiti. Ba laifi an karɓe ni tare da min karin ruwan, sannan aka cigaba da kula da ni, kwana muka yi da shi. Haka Matanshi suka yi ta kiranshi, yana kin daukar kiran. Da safe na barka, a lokacin Mai Babbar daki ta kira shi, yadda ya dauka yana kallon yadda na bude idanuna akanshi. Wannan shine karo na uku da yake zama a gefena, a duk lokacin da wani abu ya same ni shi zan fara gani, amma haka ai ba wani abu bane da zai dame ni. Lumshe idanuna nayi na fara ƙoƙarin tashi yana waya ne amma haka ya makale wayar a kunnensa, ya d'ago ni, yana me saka min takalmina yana faɗin. "Na sani, amma kowacce idan bata da lafiya hakkina ne na kula da su. Zan yi tafiya na sati biyu dole zata zo wurin ki ta zauna domin daren yau xan tafi kano!" Yadda yake maganar sai ya baka tausayi domin wani irin mutum ne mai kokari da adalci, mutum da yake iya mai da kome ba kome ba, haka ya wuce ban daki ya hada min ruwa. "Ummina matata ce, idan na barwa iyayenta kula da ita bani da ikon tsayawa a matsayin Mijinta. Amma idan na tsaya nayi aikina ita kanta zata gamsu ni namiji ne, Ummina yarinyar nan da su sauran matan wacece na tauyewa hakki? Su suna sona suke zaune da ni, ita fa biyayya take biyayyar ba iya Mahaifinta ba har da mai Martaba tana mishi biyayya. Don Allah ki yi hakuri." Ya fada a hankali, yana rike da hannuna har ban dakin, saka wayar yayi a handfree, ya tsaya yana cire min rigar jikina, kare kirjina nayi da hannun da yake da alluran. Dogon wandon jikina ya saka hannu zai cire na rike hannunshi da sauri ashe na bar mishi kwaryan kindirmon a buɗe, idanunsa ne suka sauka a can, yayi ta mamakin abinda ya gani. Da wanda ya tab'a gani. Da sauri na kara kai hannun kirjina shi kuma ya zamar da wando kasa. "Kana ji na kuwa?" Da sauri ya dawo hayacinsa ya dauki wayar ya fita, ajiyar zuciya na sauke na cigaba da wanka, ina gamawa kamar ya sani sai gashi, daidai ina daure da towel, hade rai nayi na rab'a gefenshi zan wuce. Haka ya biyo ni da kayan hannunsa ya rufe kofar ya jingina, ni kuwa na juya mishi baya na saka kayana dauki hijab na fara sallah, yana jin kabbara ta ya juyo sai da na sauke sallah jiya kafin na yi na asuban yau na cigaba da addu'a, sai dai ina fara karatu na ji jiri ya dame ni, dole na koma na kwanta, tea ya haɗa min na sha. Wayar shi ce tayi ƙara ya dauka. "Muna VIP 28 room!" Kashe wayar yayi sannan ya cigaba da bani tea din ina sha. Turo kofar da aka yi yasa muka kalli kofar. Abba da Umma ne sai Hajja. Bai daina bani tea din ba duk yadda naso na noke amma haka ya cigaba da bani ina shanyewa ya mike yana gaishe su. "Ina ka baro Matarka ka kare a jikin takwara." Murmushi yayi yana faɗin. "Haba Matar sona, na ji tausayinta ne kada kishinki ya motsa yasa nazo na zauna da ita." Ya fada yana mata murmushi, ya haɗa kayanshi da yake dakin Laptop, abin sallah, Alqur'ani, ya saka a wani bag me kyau, ya tako gabana. "Princess bakya bukatar wani abu?" Bariki na fada ina kallonshi yake nayi mishi na ce mishi. "Babu abinda nake bukata!" "Ok!" Ya fada yana leka gefen fuskana da ya ɗan kumbura. "Jiya kafin ki dawo kin bude kofar ki ne?" Shafa wurin nayi hawaye ya zo min ajiye jakar yayi ya ce min. "Gaya min me ya same ki?" "Babu kome?" " Ba zaki gaya min me ya same ki ba?" Ya kuma maimaitawa a dan zafaffe, "Takwara me ya same ki?" "Hajja Iram ce da wasu kawayenta suka dauke ni a makaranta, na gaya mata bani da lafiya amma haka suka dauke ni zuwa wani wuri, ban sani ba sai da na farka na ganni gefen fuskana a dan kumbure, ban san me suka shaka min ba, ina dawowa gida na shaki kamshim turaren wuta, wallahi ban san iya abinda suka min ba amma ta ce sun dauki kome a wayarsu ni don Allah Abba ka ce kada ta min haka!" Kuma abinda ya faru kenan shekaranjiya da na fita makaranta ban shiga makarantar ba suka min wannan aikin. " A hankali ya dauki jakar ya nufi kofar fita, "at least kome aka miki ki gaya min, bayan ni sai Abba muke da ikon yaki akanki! Am sorry Mallam Junaid ba zan bari a cu zarafin matata ba." "Go ahead?" Abba ya fada mishi. Ban gayawa musu kome ba, amma lokacin da na farka abinda na ga suna yi ya girgiza, ashe irin rayuwar da suke kenan, dariya suka kayi ta min suna nuna ni. "Gara ki farka domin mun gama abinda zamu yi da ke!" Kuka na cigaba da yi Abba da Umma tare da Hajja suna rarrsshina * Karfe uku yana zaune Faruq ya kawo mishi Iram, wacce ta sha mari a wurin Faruq. Tsoro yasa ta yin kasa da kai. "Me na gaya miki kwanaki?" "Wallahi ban mata kome ba razanata nayi kawai." Shiru yayi kafin ya ce cewa Faruq. "Daure ta ina ga tana buƙatar alluran Mahaukata ne. " "Gaskiya Sir gwara a mata ko zata yi hankali bayan ta ware." "Wallahi ban mata kome ba, kawai abu na shaka mata yadda zata suma amma na rantse da Allah ba zan iya cutar da ita har haka ba, na san bamu kyauta ba amma ban yi yadda xan cutar da ita ba." "Amma nasan kin yi video kome?" "Wallahi babu abinda nayi na rantse da Allah!" "Bayan wanda kika yi?" "Allah da gaske ban mata kome ba!" "Ajiyeta akan kujeran lantarkin nan ko sumar da ita mu yi sau uku!" Kuka take tana bashi hakuri haka yasa mata lantarki ai ta suma ya kai sau goma duk da abinda ake mata a cikin sakon daya zuwa biyu amma ji take kamar ana zare ranta, tun da ta ga mutuwa ya kuma yi mishi alƙawarin ba zata kuma shiga harkan Ikhlas ba, ya saka Faruq ya dauke ta ya kai ta gida. Sauran yan matan da ta lissafo sai da aka ci Ubansu suka gane bafa kowacce yarinyar ake tab'awa ba. ** Alhaji Nafi'u da Rilwanu sun hade kai sosai, sannan goyan bayan da Alhaji Rilwanu yake basu yasa ya zama kamar. Sannan a cikin Masarautar akwai akwai wasu mata biyu da suke aiki da Rilwanu Abubakar Yayari, sai bangaren bayi suma akwai munafukai sosai a cikinsu waɗanda suke aikata kome don biyan buƙatarshi. Yanzu abin harinsu Ikhlas ce kota halin kaka, don haka suke farautarta dare da rana domin ta haka ne kawai zasu cimma shirinsu. Da zai tafi ya zo yayi min sallama, wurin karfe sha biyu na dare ya turo min sako ya isa lafiya. *Ya jikinki? Da fatan kina lafiya?* Daga haka bai kara turo min sako ba, Kwanaki goma nayi aka sallame ni, Cikin gida Umma ta mai dani, a wurin Mai Babbar daki. Kamar yadda ya ce amma Umma tana tafiya ta ce Iyaami ta mai da ni gidana,.kuma nima na ji a raina nafi son can din. Lokacin da na dawo na wuce bangarena, key dama yana wurina gyara wurina nayi na shiga nayi wanka na gyara bangarena tas, sannan na fita nayi girki na ci. Sau biyu Mr Brandy yana tambaya ta ko ina bukatar wani abu na gaya mishi ai nima zan yi ba sai ya samu kanshi ba. Abinda na fara fuskanta shine wani irin rashin lafiya, bana barci idan xan yi barcin kuwa tow sai goshin asuba, domin wasu irin suratai nake ji ana yi a kunnena, haka yasa na koma kwanciya da karatun Alqur'ani, Alhamdulillahi ina samun barci. Haka ina sallah dare da karatun ne ma da na fara xan fara jin jiri da ciwon kai idanuna yayi ya zubar da hawaye ko kuma hancina yayi ya zubar da jini. Kusan sati daya ina haka, na kira Abba ashe yayi tafiya zuwa Sudan, na kira Maluma na gaya mata abinda ta ce min shine. "Karya kike baki son zaman aurenki na san halinki ne!" Kai karewa na tafi har gidan ranar naki dawowa domin anan na kusan kwana. Haka Maluma tayi ta min fada haka na dawo gida ina kuka, a firgice nake kome ya tsaya min, makaranta da muke dab da fara exam don ma an d'aga. A hankali na shiga dakina, ka kwanta na rufe kofar dakina na kwanta, ji nayi alamar aka gudu a saman kwano dakina, na kunna wayata na saka karatu, dakyar na iya barci karshe wayar ce aka doka da kasa sai da ya mutu, duk addu'ar da tazo bakina yin shi nake, cikin dare kamar mahaukaciya haka na bar gidan na nufi waje, wanda na ga kofar a buɗe. Allah kaɗai ya kai ni bangaren Mai Babbar daki, domin ina tafiya gani nake kamar wasu halittu suna bina, abu daya ya kwace ni ba su kama ambaton Allah da nake da karfi da karfi, har na isa kofar gabas wanda na gani a bude,.sai dai ina isa kofar Mai Babbar daki na ganshi a rufe kuka nake ina kiranta bata bude ba, wani abu me kama da kare ko mage ne ya biyo ni da gudu. Na fasa wani irin ihu da yasa gidan yasa bakiɗaya wanda yayi sanadin faduwana a wurin sumammiya. Haka yasa kowani bangaren aka fito duba lafiya. "Innalillahi wainnalihir rajoun! Zainab!" Mai Babbar daki ta kira sunana amma ina, shiga dani aka yi ciki. Wanda aka yi ta fama da ni har gari ya waye, aka kira yan gidanmu suka zo Maluma a gaban jama'a ta tsinka ni ta ce musu. "Auren ne bata so, kuma wallahi kika kashe aurenki babu ni babu ke!" Maluma bata fahimci halin da nake ciki ba, haka nayi ta jinya a wurin Mai Babbar daki, wanda a wannan lokacin na hango tausayina a cikin idanunta, sai dai kuma dab da zai dawo kamar wacce aka tsikara ta fara min wasu irin halayya, ranar ina kwance ta kira abokin aikinsa wai ya duba ni, a gaban mutanen gidan aka yi ta min rashin mutunci, duk da abu daya ne yake faɗa mahaifiyarki ma taki kula da ke sai ni, wannan yasa nayi hakuri haka ya bani maganin barci, ya tafi Ilham da Ijlal suka saka ni a gaba suna min dariya, a lokacin shiga daki nake ina kuka mai matukar ciwo. Ranar da ya dawo da wuri na koma gidanshi, na gyara ko ina sai dai ina bude wardrobe zan dauki kayana na ga wasu irin rubutu, haka yasa na rufe da sauri. Ina zaune a dakin kamar mayya don bana son magana. Shigowa yayi ya same ni zaune a tsakiyar gadon ya dunkule wuri guda, sannan wani abu da yake faruwa shine bana iya magana sai In-in-ina ya shiga maganar na kasa fadar meke faruwa, haka yasa bana magana. Bude labulen dakin yayi, ya hango ni zaune na cusa kaina a tsakanin cinyoyina. "Lafiya?" D'ago kai nayi ina kallonshi, na kara kifa kaina ina jin hawaye na zuba min. Na cigaba da zama haka fita yayi ya nufi bangaren Nady ya tambaye ta ko tasan meke faruwa ta ce bata sani ba, haka ya tambayi Ijlal ya ce bata sani ba, dawowa dakina yayi ya same ni, hannunshi ya kai da niyyar ya tab'a ni na fasa wani irin ihu tare da dira a gadon xan gudu. Da sauri ya riko ni..... *Account Details:* *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: Rirrike shi nake kara yi a matuƙar rikice wanda tunda nake a rayuwata ban tab'ayiwa wani mahaluki ba, jikina kuwa wani irin rawa yake da kyarma wanda ya saka ni sake fitsari a jikina wanda ban san lokacin da ya fita ba, saboda tsananin bala'in tsoro da tashin hankalin. Zufa ke karyowa a ilahirin jikina cikin wani hargitsatten kuka nake kara damke shi zuciyata kamar zata buga. Shi kanshi a matukar rikice yake ya rasa yadda zai yi da ni. Mutum ne a tun zuwana gidan bamu tab'a haka ba, balle kuma har wannan yanayin ya zo mana, rike ni yayi yana faɗin. "Ikhlas!!!" Abinda yake faɗa kenan amma ina na firgita na gigice na razana iya razana. Ya rasa yadda zai yi da ni bai san lokacin da ya buɗe muryanshi ya daka min wata irin tsawar da ya sani maza na daura kaina a kirjinshi tare da k'amkame shi da dukka hannu bibbiyu. Ina sake wata marayan kuka. "I say enough! Nace ya isa haka!" Sai yau na ji asalin fusatacciyar muryanshi. D'agowa nayi na kalli fuskarsa. Wannan hargitsatten kwayar idanunsa wacce baka tab'a fahimtar me ye a cikinta, na ga ya zuba min idanun idan ban yi karya ba, wani irin mai ce ko kwalla ce a kasar idanu, ga wani ja da idanun yayi kamar jini. A matukar tsorace na mishi kallon minti ɗaya da dakika arba'in da biyar, na maida kaina jikinsa. Yadda jikina yake rawa kaɗan kaɗan yana shafa min bayana yasa na fara samun nutsuwa, ajiyar zuciya na fara saukewa. A hankali yake hura min iskar bakinshi har sai da ji shi a tsakiyar kaina. Riko hannuna yayi ya raba ni da jikinshi sannan ya kawo ni bakin kofar ban dakin. D'ago kaina yayi da yatsar hannunsa yana me lumshe idanunshi ya bude a hankali ya nuna min kofar ban dakin yana me cire hannunshi a habb'ana, sannan ya juya zai fita da sauri na rike shi, cikin girgiza kai bakina yana rawa na fara ƙoƙarin mishi magana amma ina In-in-ina ya hanani magana. "Kada na fita?" Ya tambaye ni a matuƙar sanyayye? Hawaye ne ya zubo min na gyada mishi kai nayi ina zare idanu. Hawaye na zuba min shar-shar. Kamar yadda yake shafa magenshi haka na ga yana shafa kaina. "I'm here for you!" A hankali na sake hannunshi na juya zuwa ban dakin. Ina shiga na rufe kofar, a hankali na fara cire kayana, har na gama ban san lokacin da wani irin kuka ya zo min ba, a kasa da wata shida kenan da wannan ƙaddararren auren, ni kaɗai nasan yadda nake ji, babu wanda zai san yadda nake cutuwa, hakazalika ilahirin zuriar gidan Yayari babu wanda ya damu da halin da nake ciki, shima kaɗai yake kula da ni, saboda kuskuren da ba ni nayi ba, saboda laifin da san na aikata domin na rabu da aurenshi sai kuma zargin Abbana da aikata kisan aminsa, duk sauran Mate dina suna lafiya da iyayensu sannan babu wacce zata auri mai mata, sai ni. A hankali nake kuka mara sauti, tare da sakewa kaina ruwan sanyi domin ta haka ne zan ji sassaucin halin da nake ciki. Babu wanda ya yarda da ni, babu wanda ya amince da abinda nake gani. Na fadawa Malama amma bata yarda ba, na fadawa Umma amma bata yarda ba, Ya Abid na gaya mishi yaki yarda. Abba kaɗai zai yarda da ni amma baya kasan nasan da yana nan da zai iya taimakawa har na samu lafiya Maluma saboda halina ta juya min baya a gaban jama'a ta nuna karya nake , sai Ya Yunus lokacin da na fara jin abin ya yarda ya kuma ya bani addu'ar da xan yi amma tunda na dawo gidan na zama kamar wata mayya ban iya kome kamar ba mahaddaciyar Alqur'ani ba, na zama wata iriyar matsoraciya. Ko ƙarar abu naji zan firgita ina ji kamar wani yana farautar rayuwata. A hankali na cire pant din tare da bra, kamar jira ake nayi haka naga wutar dakin ya fara blanking ya dauke ya kawo da sauri na janyo towel na daura tare da kokarin fara bude kofar dakin amma kamar an datse shi, wani irin shafa bayana aka yi tare da kartan bayan kamar farce ne, ban san lokacin da na tsandara kara ba, tare da durkusawa a wurin ina ihu tare da buga kaina a kofar ban dakin saboda tsoro, gashi ina jin kamar abu yana tsaye a bayana. Jikina wani irin rawa ya dauka ina kokarin kiran sunan Allah amma kamar an danne min harshena da zuciyata. Bangaje kofar ban dakin yayi da karfin tsiya na zube can kasa, da wani irin karfi na mike towel din yana kokarin faduwa, hanya nake nima na falla da gudu yayi maza ya damke ni, na fara ihu da razana kamar na dazun, wani irin matse ni yayi tare da fita dani ya haɗa ni da bangon dakin wanda ya bashi damar damke ni da kyau, ya fara da Bismillah kafin ya haɗa da kabbaratul hajja, sannan ya haɗa da salati Ibrahimi.. kafin ya bude cool voice dinsa ya fara karanto ayoyi a cikin Alqur'ani mai girma, yadda yake karantawa a sanyi-sanyi zafi-zafi, ya kuma matse ni da kyau. Yana farawa duk wannan fisgar da nake yi sai na fara laushi, ina me jin bugun zuciyarshi da nawa lokaci guda, yadda na mai da kaina kirjinshi dai-dai kan zuciyarsa yasa shi cigaba da karatun har na wani lokaci, kafin ya janyo hannuna zuwa bakin gadon, muka zauna ya cigaba da karatun,.karshe kunna wayarshi yayi yana karatun yana me rubutu, can kamar minti goma ya mike tare da bude wardrobe dina ya ga na mike tare da kokarin dauran hanyar fita kallona yayi. Ya fasa, sai ya dawo ya rike hannuna, cire rigar jikinshi yayi ya saka min, sannan ya janyo ni tare da kifa kaina a kirjinshi yadda na bawa wardrobe din baya. Ya bude a hankali, wasu irin zane ya gani wanda bai san yadda zai iya fassara su ba, abu daya ya fahimta shine an rubuta *SAI KIN BAR MIN MIJINA* A hankali ya dauko min abaya, sannan ya rufe wardrobe din. "When haka ya fara miki?" Ya tambaye ni, bayan ya cire min rigarshi ya daura min abayata yana kallon yadda nake share kwalla. A hankali na dauko jotter na da pen na rubuta mishi. *Sati biyu* kallona yayi, abin ya bashi mamaki tun tafiyar shi kenan . "Waye kika gayawa?" Na kara rubuta mishi. *Kowa na gayawa ba a yarda ba! Last week Mai babban daki ta kira likitan Psychiatric ya duba ni* "a gidan?" Hawaye ne ya zuba min, gyada kai nayi tare da rike hannunsa. Alamar kada yayi magana kowa. "A gaban su waye haka yi haka?" *Every body!* "A gaban kowa na gidan Yayari" rubutawa nayi da sauri. *Babu kome kada ka fadawa kowa fa!* "Ok!" Ya fada yana mikewa, mayafin yafa min, wani zogi da naji yasani ajiye littafin xan tab'a wurin yayi maza ya rike hannuna. "Na gani kada ki tab'a!" A hankali na sauke hannuna, ya kwashe min littafin da pen din, muka fito ya duba min takalmina, a hankali muka ratsa cikin parlourna har zuwa Main parlour, tana zaune ita da jigajigan kawayenta feminist. Kallo daya tayi mana ba tare da ta fahimci haka ba, da sauri ta kara mana kallon gaskiya ganin yadda ya riko hannuna dauke da littafin rubutuna. "Baby ina zaka da wannan Psycho din?" Yadda yayi mata wata irin banzan kallo yasa ta shiga hankalinta. "Please ina zaka da ita? I hate na ganka da ita! Ga kawayena da business partners dina. Bai kula ta ba ya bar parlourn, parlourn shi ya kai ni,muna shiga Chef Jamimi ya ce mishi. "Barka sir! Everything is ready!" Jinjina kai yayi yana mai nufar parlourn shi da ni, a hankali ya nuna min wuri na zauna sannan ya mika min wayarshi. "Zaki iya jirana?" A hankali na kalli ko ina kafin na bude bakina zan yi magana ta shigo dakin kamar daga sama. "Prince!" Juyawa yayi ya kalleta. "Zaki iya jirana?" D'aga mishi kai nayi, "Prince!" Juyawa yayi ya rab'a gefenta zai wuce ta rike hannunsa. "Wannan yarinyar kowa yasan wacece ita? Mahaukaciya ce sakamakon zunubin Ubanta ya shafe ta, after all kai kasan ba ita zaka aura ba, yar Uwarta kuma Iram ce, sannan ba ita kaɗai ba ce a gidan muma matanka ne da yake munafu...." "Kin gama?" Ya datse sauran kalamanta da basu da dad'i ga a gare ni. "Please list to me! Yarinyar nan tana da hatsari." Fita yayi ya bar mu tare, ko babu kome yasan zata tsaya tayi ta jidali har ya dawo sannan ya san Ijlal ma zata fito . Daga nan cikin gida ya wuce tun a shigar shi a yadda yake takawa fadawa da sauran al'umma kowa ya shiga hankalinsa. Kai tsaye bangaren mai babban daki ya wuce, tana zaune bayi na mata tausa. Da sallama ya shiga parlourn d'ago kai tayi tana kallon sanyin idaniyarta. Mikewa bayin suka yi shiga yi, aka barshi da ita, kara sanyin AC yayi ya zauna da kyau. "Salmanun Faris!" D'ago kai yayi a hankali ya zuba mata idanun da suka yi jajjur. Gyara zaman shi yayi kafin ya amsa mata da . "Na'am Ummina!" Ajiyar zuciya ta sauke kafin ta ce mishi. "Kamar ranka a b'ace yake?" "Eh Ummina!" "Me aka maka?" "Ikhlas!" Tashi tayi zaune ta zuba mishi idanu. "Me yasa meta Kuma?" Kura mata idanun yayi kafin ya ce mata. "Tun fil azal Nasan bakya so na aure na baki fahimci wani abu da saura lamarin auren zuwa Ikhlas ba?" Shiru tayi tana kallonshi mace ce mai kaifin basira amma wannan karon sai aka kifa kanta cikin tukunya. "Ban fahimce ka ba!" "A lokacin da aka nima min auren Iram ba fadi waye ba saboda an san cewa na bar gida sama da shekaru ashirin baya, wasu suna tsammanin na rasu ma. Sannan bayan barina gida akwai Salim da Abdulhafiz, Adam da Abdullahi amma dayawa lissafinsu bai basu ni ne za a bawa Yarinyar ba." Gyada kai tayi rabonta da ta ji yayi irin wannan maganar da ita, tun kafin ya bar gida. "Ina jinka!" " Da farko kowa yasan dole mai martaba ya sake daya mata hudu nan kafin ya samu damar aure ta hudu, , kuma mai martaba bai sake ba mace daya ba balle ayi tunanin zai sake ta hudu ya kuma cika ta hudu ba, kin manta ne?" Mikewa zaune tayi. "Me yasa ban fahimci kome ba!" "An tilastawa Abba auren bayan haka shi kuma da kunya ya auri yar cikinsa ko jikarsa haka yasa ya saka auren wanda a daren Malam yazo suka gana! Bayan fitar shi Mai martaba ya fadi bayan an sanar da tsige shi a kan kujerar shi. mai martaba ya tabbatar ya ajiye wasikar ko yayya wani abu ya biyo a daura auren kada a fasa." "Kai da baka nan taya ka san da wannan zancen abin shekara daya da wasu watanni!" "Shekara daya da kwanaki dai;" ya furta yana murmushin bakin ciki. "Tow me yasa anyi magana akan Iram aka sauya?" "Saboda bukatar kansu, Mahaifiyar Iram kanwar Alhaji Nafi'u ce, Alhaji Nafi'u ya rasa yadda zai yi tunda Babu Alhaji Saddam wanda shine aka yi yarjejeniyar za baiwa Khalifa auren Ikram, shi kuma Alhaji Nafi'u zai bawa Uwais Auren Iman, Abba kuma ya nemi auren Iram. Ba tare da sanin meye nufin Abba da Malam ba, amma tabbas yarjejeniyar auratayya ya kullum a tsakaninsu, sai dai bayan nan ne aka ji labarin auren da aka daura da Ikhlas wanda a nawa lissafin Alhaji Nafi'u yayi amfani da kanwarshi wurin bijirewa Imam Junaid Gobir wato , Malam ya sadaukar mishi da kyautar yarshi." Kura mishi idanun tayi kafin ta ce mishi. "Kawai aka wayi gari Alhaji Saddam ya ce ya fasa bada auren Ikram ga Khalifa. Wanda haka ya janyo kome kenan?" "Idan lissafinki haka ne tow ba haka ba ne, Ummina har yau baki harbo kifiyar ba, a daren Malam ya hadu da Abba da Alhaji Saddam, a daren Alhaji Saddam ya rasu, kafin nan sun rusa kamfaninsu na F&F, ma'adinar hako gwal an rufeta. Ummina zan barki haka amma kiyi tunani da kyau,!" Shiru yayi kafin ya ce mata. "Zan kawo ta nan bata da lafiya! Sannan kada a kara hadata da wani likitan ƙwaƙwalwa!" Sannan ya mike yana barin parlourn bayan ya daure ta da lissafin da yasan zata jima tana niman sanin mafita. Ba karamin aikinsa ba ne, haɗawa mutane theory sannan ya yi step back ya zuba muku Idanu kuyi ta lissafin da yasan kafin ku gano gaskiya ya kafa muku hujjar da ba zaku iya cewa kome ba. Zurfin tunani da kaifin basirarsa yasa ake kara riritatta shi a Zanzabira domin gani ake ba za a kuma samun mutane irinsa ba, sannan a bangare guda wannan halin nasa yasa ake farautar rayuwarshi ba dare ba rana wanda ya janyo yake killace a cikin gidansu wanda yake dauke da manyan matakan tsaro. Ko wannan maganar da yazo da ita ba ita ba ce asalin dalilin zuwan na shi, ya zo ya gaya mata zai kawo mata Ikhlas ce. Yasan yanzu sai ta fara bori da dangana laifin ga Iyayen Ikhlas. Tunda ya fita ya barmu da ita, matar nan take bala'in kamar zata doke ni aikuwa sai ga Ijlal itama, haka yasa na koma gefe guda idan na tuna rayuwarmu ta baya sai nayi ta ganin kamar mafarki nake aka kawo ni nan, amma me yasa ni? Ihun da ya ccika min kai da shi yasa na fara jin kaina yana bala'in ciwo da nauyi, a hankali na d'ago kai, duhu dakin yayi wani dogon abu na gani saboda tsawon ihun da na fasa wanda yayi dai-dai da shigowarshi dakin. Sunkuyarwa da abin yayi sai da kanshi ya shige karkashin kasa, haka yasa na mike da gudu zan fita yayi wani irin fisgo ni. Tare da rungume ni. "Sake ni! Fita zata yi sai ta bar gidan nan!" Yadda nake maganar babu In-in-ina, yasa shi hadani da bango ya fisge dankwalin kaina, ya rufe min idanuna da karfi. "Me kuke bukata?" Shiru aka yi, ya kara daka min tsawa, kuka na saka mishi ina ƙoƙarin magana. "Ni.....!" Ajiyar zuciya ya sauke tare da kallon Nadiyyah. "Taimaka min!" Wani tsalle ta yi tana faɗin. "Ni Allah ya rufa min asiri ina ganin yarinya ta haukace." Hawaye ne ya zubo min, wannan yanayin da matukar ciwo sosai. A hankali ya gyara min dan kwalin ya riko hannuna, muka bar gidan. Cikin gida aka kai ni, tunda muka shiga bangaren Mai Babbar daki, ya zauna can wayarshi tayi ƙara. "Ka shigo!" Ya fada yana kallon yadda na takura a wuri guda. Ya sashi kallon kofar ganin kamar akwai mutum a wurin. "Ilham!" Ya kira sunanta, a hankali ta shigo tana raba idanunta. Don Allah ya daura musu shakkarshi ba shiga harkan kowa yake ba, amma idan ka sake ka shi harkansa zaka gane Allah da girma yaƙe. "Ya.... Salman.." zuba mata hargitsatten idanunshi yayi, zubewa tayi akan gwiwarta. "Kayi hakuri!" Bai ce mata kome ba, har Mai Babbar daki ta fito tana kallonsu. "Tayi maka wani abu ne?" Juya kai yayi yana faɗin. "Labe take!" Da mamaki Mai Babbar daki take kallonta. "Akan me?" Cizon lips dinsa yayi yana kallona. "Assalamualaikum!" Sarkin gida ya shigo da Abid da nawwas. Zama suka yi a kasa. "Barka da hutawa Mai Babbar daki." "Hmm barkanku!" Kallona Yaya Abid yayi kafin ya kira sunana. "Ikhlas!" A hankali na amsa mishi. "Na.....'....ma" "Tawo nan!" A hankali na janye dankwalin, sai dai me wasu irin Yaran gwaigwai na gani a gabana cikin jini, ƙaran da na saka yasa dukkansu suka toshe kunnensu, a hankali na zube a wurin a sume. Jijjigani, Ya fara yana kiran sunana. "When ta fara wannan abin?" Abid ya tambaya ,Nawwas da yake can ya ce musu. "Zai iya daukar sati biyu zuwa uku." Cike da mamaki yake kallon Nawwas. "Tsawon wannan lokacin ka sani dama? Nima sai yau na san da ciwon?" "Eh na sani amma Mai Babbar daki da Maluma suka ce ba wani ciwo ba ne kawai don bata son auren." D'ago kai yayi ya zubawa Mai Babbar daki idanu. Shiru tayi kafin ta ce musu. "Idan na fito da wannan maganar yan gidan nan dariya zasu min, sannan wasu zasu dauka ko tana haka ne don bata son auren." Zuciyarshi tayi bakiririn. "Idan abu ya faru irin wannan maslaha ake nima ba ayi shiru ba!" Juyawa yayi ka kalli ilham da take zare idanu. "Me yasa kika mana labe?" "Babu kome!" Ta fada muryanta yana rawa. "Bani wayarki " da sauri ta mika mishi video record ya gani zata fara, a hankali ya fara bin wayar wurin kiran ya shiga ya ga Ijlal ta kira, saka wayar yayi a cikin aljuhunsa sannan ya mata alama ta bar parlourn. Tana fita aka fara dambarwa tsakaninsu da aljanun, sosai aka yi ta bata kashi wanda ya haifar da jin ciwonshi domin aljanun sun ji zafin yadda ya hana su sakat, suka dauki wani karamin wukar yanka lemo suka soka mishi a gefen cikin, ba wai ita ta ɗauka ba, kallon wukar tayi kawai sai gashi ya caki gefen cikinsa bai ji tsoro ba, kasancewar shi din tsohon military server ne, Allah da ikonsa suka raba ni da munafukai da suka ce an biya su jinin dan adam suka zo jikina, bai nemi sanin wanda suka turo su ba, amma kuma ya rantse matuƙar suka kara dawowa zai ga bayansu. Suma sun rantse matukar na fita a cikin gidan tow sai sun dawo, duk da yasan zasu iya dawowar amma ya dauki haka matsayin barazana. Daga nan aka wuce da shi asibitin da yake cikin masarautar dayawa sun ce da kafarshi ya je ya kuma koma gida. Yayuna suma sun tafi abinsu bayan sun bada magani ana bani da na hayaki da addu'ar da zan na amfani da shi. Tunda abin ya faru sai na ga Mai Babbar daki tana kulawa dani, sannan sau biyu tana zuwa duba shi, gefe guda yan gidan kowa ya je ya duba shi, sai yar karamar gulma da yake fita na cewa duk abinda yake faruwa dasu Mai Martaba duk sanadin Abba ne yanzu gashi nan zan raba Yarima Salmanu da Matanshi Ijlal Yusuf Yarimar gabas da Nadiyyah Jamil Chiroma,sannan abin da ya kara basu haushi itama Ijlal yar cikin gidan ne, domin Uwarta kanwar kawar Mai Babbar daki ce. Uban wanda Mijin kawarta Yayanta ne, Ranar ina barci naji tashin hayaniyarsu, ban fito ba domin ihun Ijlal kawai nake ji, abin da ta fada da ya dame ni. "Ummi ban damu ba ya tara mata karuwai da kwarkwarah da sauransu amma yarinyar can ji nake kamar na kashe ta matukar na samu dama zan kashe ta." "Wa'iyazubillahi! Baki da hankali ne?" Can kasa kasa ya ce mata. "Kin gani ba! Ita zabinki ce amma haka na zauna da ita, bayan laifuffukan da take min. Itama wancan zabin Mai Martaba ce haka ya sa zan zauna da su bakiɗaya amma maganarta zai daure ta wata rana. Duk wannan haukar da take Nady bata yin irinsa, me yasa su suka kama kansu ita bata iya kama kanta ba." Tun daga nan ban kara jin duriyarsa ba. ---------------- Yau kusan sati uku kenan, ban saka shi a idanuna ba duk sai na damu musamman da aka ce min ya ji ciwo sanadin rashin lafiyata. Haka yasa na saci jiki na fito tare da nufar unguwarshi, a hankali nake tafiya kasancewar almuru yayi haka bai hana ni fitar ba, kuma an hana ni fita dai-dai wannan lokacin. Idanuna ne ya cika da kwalla, hango yar tazarar da take tsakanin babba gida zuwa na shi. Akwai yar duhu da take tsakanin hanyar gidan haka yasa naji kamar na koma saboda tsoron yadda zan ɗauki hanyar nan ni daya, abu daya ya zo min, na kwafta a guje yadda zan isa ba tare da tsoron kome ba, haka kuwa nayi bakina da ismul azam wato kyawawan sunayen Ubangiji tsarkaka. Na a tarta a guje, gudu fa mai sunan gudu nayi wallahi cikin abinda bai wuce minti goma ba, sai gani a kofar gidan, tab'a get din gidan nayi aka ce. "Waye!" Sake bugawa nayi yadda nake yi idan na fita. Da sauri ya bude yana faɗin. "Barka da zuwa Uwar dakina!" Murmushi nayi ina kallonshi gaskiya na kwana biyu da barin gidan sai naga kamar gidan ya sauya min. "Ba......ba.....!" Na fara In-in-ina. "Yarima yana nan!" Gyada kai nayi ina murmushi. "Allah ya kawo miki sauƙin wannan laluran uwar dakina." "A.....a...a...a...min!" Na fada ina nufar cikin gidan, a yar ma shigar cikin gidan na tsaya na danna bell. Zuwa Mss Doris tayi ta buɗe. Ciro Yar karamar jotter na nayi na rubuta mata. "Na zo ganin Prince ne yana nan?" "Ya ce kowa ya zo kada a barshi ya shiga yana hutawa ne." Gyada kai nayi na rubuta mata . *Ok bari na shiga part dina* "baki da labarin an kwashe kayanki zuwa cikin gida ne?" Ware idanu nayi cikin wani irin rudewa na fara ƙoƙarin. "To ........to...... To ..... To ..." "Kin ga ba gane to to² dinki nake ba, tunda ba waka ba ce dalla bar nan!" "P....l.....e...a...s." garam ta rufe gidan, hawaye ne ya zubo min ban san yaushe suka dawo da Miss Doris ba, can gefe na zauna. A can dakinsa yaji ƙarar rufe gidan garam. Yayi mamaki domin yasan a rules na gidan hatta kwarkwaran motsi is avoid balle kuma ayi ihu ko ƙara me karfi. Wayar shi ya dauka ya latsa number hukuma. "Allah ya taimaki magajin zuriar Yayari! Takawa lafiya Angon gimbiya Nadiyyyah da Ikhlas miji a wurin Ijlal." "Karar me nake ji?" "Ikon Allah karar kuma?" Bari na duba Allah ya baka nasara!" Ya tashi da sauri ya nufi mashigar, hango ni yayi na tsuguna ina shashekar kuka. "Uwar dakina kece kike kuka? Waye ya hana ki shiga wurin Mai garin Zanzabira?" "Ba.......Ba'....tso.....tso ....ro.... Zan.....je gi...."Sarkin kofa a shigo da ita!" "An gama ranka shi dade!" Danna bell din yayi Mss Doris ta bude cikin hayaniya da masifa turus tayi ganin Sarkin kofa a bayanta. "Ke ba na ce ki tafi ba ranka shi dade ba zai ga kowa yau ba." "Wuce ki shiga Uwar dakina, jinin Malamai!" Rab'a gefenta nayi zan wuce, ta tare kofar. "Wannan umarnin Princess Nadiyyah da Ijlal suka ce ta kada a sake ta kuma shigowa gidan nan!" "Ahmm!" Ya fada a bayanta da sauri ta zube kasa tana faɗin. "A gafarce ni My lord!" Juyawa yayi yana mai faɗin "ki shigo!" Ya juya baya yana me barin wurin, shima Sarkin gida ma ya juya ya barta zube a hankali na tsalleke ta na wuce, ina tafiya a sanyaye daidai ana kiran sallah Magariba. Yadda yake ratsa manyan parlourn shi haka nake binsa har cikin study room dinsa. Zama yayi ya juya yana kallon yadda na ke share kwalla. "Sit down!" Dan dofana mazaunaina nayi akan kujeran dakin, ya koma bakin kofar ya ce. "Zan wuce masjid." Ya nufi wani kofa ya tab'a a hankali sai ga wardrobe ya bude hijabs ne sun kai kala sama da goma ya ciro min milk colour ya ajiye min, sannan ya ciro abin sallah, ya ajiye kafin ya rufe ya bude min kofar ban daki sannan ya fita. Ban dakin na shiga nayi alola tare da gabatar da sallah Magariba, ihun da na ji yasa ni mikewa Nadiyyah da Ijlal da alamu sun hade kansu ne sun fahimci ina gidan, sannan a tunanina basu gidan sun dawo kenan, yadda naji ana buge-buge, ya sani fahimtar kofar dakin take bugawa. Tashi nayi na isa bakin kofar sai lokacin na fahimci ashe kofar da password, ware idanu nayi na ga ana ta jera password amma.yaki budewa ai nasan Nadiyyah ba mutunci ne da ita ba, da sauri na shige ban daki na zauna, ina cikin har aka yi sallah isha ban fito ba, domin Allah ya gani ba zan iya confronting Nadiyyah da Ijlal ba, tsoronsu nake ji. Ina fitowa nayi sallah ina cikin sallah naji an bude kofar ban dakin nasan dai na kai raka'a na uku, ban kai ga yin sallama ba jin yadda suka shigo yasa na sake Sallah na shige banɗaki da mugun gudu ba rufe kofar , jikina yana rawa.. "fito ki cigaba da sallah " dakyar na fito na kalli dakin shi ɗaya ne yana kan abin karatu, sake Sallah nayi ina idarwa na cigaba da shafa'i da wutiri. Wurin karfe takwas, "me yasa baki gayawa Mai Babbar daki zaki zo ba?" Da sauri na nufi wurin sidebag dina, na dauki jotter na shiga rubuta mishi. *Kayi hakuri ban san cewa zan kai warhaka ba ne, nazo duba ka ne naji baka da lafiya ne.* Na mika mishi, kallo daya yayiwa rubutun ya turo min littafin. "Ki mai da hijab dinki, zan mai da ke wurinta." *Tow na gode amma ya jikin naka?* Kura min idanu yayi bayan ya karanta. "Da sauki!" Ya furta hankali yadda yayi maganar ya sani sake kallonshi, hankalinsa yana kan abinda yake yi. "Ban cika son ana kallona ba!" Da sauri na mai da jotter din kirjina, ina mai dauke kaina daga gare shi. "Kada ki kara fitowa Ummina bata sani ba kin ji ko!".... *Account Details:* *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* My book isn't Free! 500N [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: Sunkuyar da kaina ƙasa nayi, ina wasa da littafin da yake kirjina. "Gobe xan tafi wani aiki Abuja!" Yayi maganar da alamar yana son ya ga reaction dina ne sai aka yi rashin dace sam ban ji wani abu a tare da haka ba, motsa bakina nayi nace mishi. "Allah ya tsare" da mamaki ya ke kallona kafin ya kauda kanshi. "Ki tashi Faruq yana jiranki;" sai lokacin na samu damar d'ago kai na saci kallonshi a hankali kafin na mai da kaina ƙasa, "ina jin tsoronta!" Shiru yayi kamar bai ji me nace ba, ya cigaba da aikinsa can ya d'ago kai ya kalle ni kafin ya ce. "Goya ki zanyi?" Mikewa nayi da sauri, ina gyara zaman hijab dina, ya saka kai zai fita nayi maza na rufa mishi baya, har kamar zan ci tuntube na fadi a bayanshi. Sai da ya ja ya tsaya kafin nima na tsaya. "Ki nutsu!" "Tow!" Nace ina me sunkuyar da kai, a hankali muka ratsa koridon mai dan duhu. "Prince!" A matuƙar tsorace na rike shi. "Wai me kake nufi da Yaran nan? Ka lalata min rayuwa ne don yau na zama abin dariya a gare ka?" "Nady!" "Kasan abinda na bari domin kai? Kasan abinda na yi domin kai, why? Na ji ba laifi bane kayi aure but why wannan Yarinya?" Ina kallon ya shafa kanshi a hankali kafin ya saka daya hannunsa a cikin aljuhun wandonsa ya ce mata. "Ki jirani!" Ya juya tare da riko hannuna ta daya barin, muka barta a tsaye a wurin, kamar ta ruwa ihu. Ni dai tunda ya kawo ni waje wurin motar ya bude min na shiga, na sauke ajiyar zuciya. Allah ya tsiratar dani. Murmushi sarkin kofa ya ce min. "Ranki shi dade, na ga sai ajiyar zuciya kike Hajiya Nadiyyah ko Ijlal?" Gyada kai nayi ina wasa da yatsuna, murmushi yayi kafin ya ce min. "Haka take da zafin rai, amma bata da mugun nufi! Ba zaki gane ba don kishiyarki ce!" Ya fada min lokacin da yake gyara parking motar. Sannan yazo ya bude min na fita yana me take min baya har part din Mai Babbar daki, tsoron yadda zan ga fuskarta ya sani jin kamar na sake fitsari a jikina, a babban parlournta na same ta, ji nayi kamar zan kifa, nayi maza na zube akan gwiwata. Ina hadiye yawun. Waya ce a hannunta alamar da shi take magana, alama tayi min na tashi, da sauri na tashi na nufi dakin da nake zama, ina shiga na samu an gyara tas koda na shiga hijab dina na ninke. Na wuce wardrobe na shiga jira shi, sannan na dawo bakin gadon na zauna. Shigowa Sailuba tayi da tiren abinci na sakar mata murmushi. "Ki .....yi hakuri na....na saka ....ki matsala!" "Ba kome kawai da aka tambaya ne nace kin tafi dauko kayanki a gidan ne." Murmushi nayi mata ta cigaba da cewa. "Mai Babbar daki ta damu kada wani abu ya same ki, sai ya gaya mata kina tare da shi, haka yasa hankalinta ya kwanta, ki ci abinci." Ta tura min, saukowa nayi na fara ci a hankali, ina jin kamar na mishi wani abu kafin ya tafi, ba wai zuciyata ta dawo gare shi ba ne, sai duk abinda xan yi dole na girmama lamarinsa, mutumin da ya ji ciwo sanadina, sannan Kullum sai ya kira ni ya ji yadda nake, sannan magani idan lokacin yayi ko baya nan, zai turo min sakon lokacin shan magani yayi. Mikewa nayi na fito parlourn, zama nayi a gaban mai babbar daki. "Wani abu ne?" "Eh!" Na faɗa kaina a kasa. "Ina jinki." "Dama zan yi cake ne da cincin!" Kallon agogon bango tayi tana faɗin. " A daren nan?" "Eh!" Na gyad'a mata kai, "ki shiga ki ga abinda babu sai ki gaya min." "Na gode!" Na nufi kitchen din. Na duba kayan da babu na rubuta na kawo mata, kiranshi tayi ta ce ya turo mata faruq zai je mata aika ne. Ya ce mata shima gashi nan a waje zai kawo abu ne. Kashe wayar tayi can sai gashi, gaishe ta yayi lokacin da na fito na kara zama kusa da ita nace mata. "Ummi ina son kaji biyu?" "Halo dai?" Ta kuma tambayata. "Eh!" Na faɗa ina kallon kasa. "Yana nan ki ɗauka!" Tura mishi rubutun tayi, bayan na tashi. "Gaskiya sai dai ta zo muje ya saya." "Idan ka fita da ita ba dawowa zaka yi da ita ba, nan kusa tunda naka iya boye abinda yake ranka!" Shafa kai yayi yana faɗin.."Ummi ni kuma?" "Eh kai fa!" Ta fada tana kauda kai, kiran Faruq yayi ya bashi aikan. "Which mean ba zaka ba tunda ba zata bika ba." "Ni ban ce ba." Ya fada yana shafa kansa, kafin faruq ya dawo na daura kazar, sannan na haɗa mata kayan kamshi da na dandano, na koma kan kayan cake, ina haɗawa bayan minti ashirin sai ga Faruq yazo yana zuwa na dauki kome na zuba a mixer, na cigaba da aikina yana gama haduwa na kwaba cake din na hada abinda xan hada a zuba a cup dinsu. Cin-cin kuwa Sailuba da Wildat da ta kirata suna yanka min, kafin karfe goma mun fara soya, namar kazan wurin sha daya lokacin da ya leko kitchen din ya samu ina soya dambun na cikin mai, komawa Parlourn yayi mai babbar daki ta ce mishi. "Amma baka da abin yi ne?" "Ina da shi!" Ya kurawa kofar kitchen din idanu, itama bin kofar tayi da idanu. "Sam bana son yarinyar nan zan barka da ita ne saboda zuciyarka da ka bata, ba don haka ba da na saka ka sallame ta don laluran da take fama da shi." "Laluran nan a gidan nan ta same shi." "Eh shi yasa nake son ka rabu da ita, ina tsoron kada abinda ya faru na wasu lokutan ya faru akan yarinyar da babu ruwanta ne." Kallonta yayi da kyau, ya gyara zama. "Ban gane ba Ummina." Ajiyar zuciya ta sauke tana kallon kasa. "Fulani Atine, takwarar Daularh, ita ce Mahaifiyar Mai Martaba, Allah ya musu rahama. Ance Marigayi Mai Martaba yasota kamar ya bada rayuwarsa domin ta, haka yasa magauta suka yi ta jifarshi amma madadin ya same shi, sai ya fada kanta. Ina tsoron kada soyayyar da nake hangowa a ƙwayar idanunka ya cillata cikin hatsari." Murmushi yayi yana me mikewa ya nufi hanyar kitchein din. Bin sa tayi da idanu, tana girgiza kai ganin su Sailuba a waje yasa ta juya rufe kofar kitchen din yayi ta mike tare da barin parlourn. Ina tsaka da soya naji an rungume ni ta baya, ban san lokacin da na sake ludayin hannuna ba, gabana yana wani irin bugawa. "Ka sake ni kada mai babbar daki ta shigo!" Kanshi ya saka a wuyata ya ce. "Ba mai zuwa na gaji da jan ajin da kike yi min, waye ya aike ki Wannan aikin?" Haki na fara kamar wacce tayi gudun tsare da doki, "ina tambayarki?" "Please!" Na faɗa muryana yana rawa. "Zan kyale ki, amma ina jin yunwa wallahi!" Ya fada a sanyayye. Juyowa nayi na kalle shi, idanuna cike da kwalla na ce mishi. "Please bana son haka, ni." "Bakya sona ba?" Hawaye ne ya zubo min na goge da bayan hannuna, ina jan hancina kafin na juya da sauri na kwashe sannan na zuba wani man, na koma gefe na hada wuta hawaye na zuba min. "Ina jin yunwa?" "Ka je zan kawo maka!" Na faɗa ina jan kukan sosai. "Tow me nayi miki?" "Babu kome!" Na faɗa ina jan kukan, fita yayi na kira Sailuba ta kankare min karas da pies sannan na tafasa su da baking powder, na dauko taliya na karkaya shi kanana na soya sai sa yayi brown sannan na haɗa kayan miya na zuba a karamar pan , na fara soyawa sauran ruwan namar kazar na zuba kaɗan. Na kara ruwa na rufe ya tafasa ina cigaba da suya dambun ina yi ina lura da taliyar, ina ganin yayi na juye mishi a wani tangaran mai kyau Sailuba ta gaya min na marigayi ne wato mahaifinsa, sannan na kai na dawo na nika fruit na zuba zuma da madara na fasa kankara a kai na kai mishi parlourn. "Ke bana son shegentaka kwanon mijina zaki zubo mishi abinci a ciki? Kada ki sake tab'a min kaya." Murmushi yayi, yana faɗin. "Ko zaki ci ne na zuba miki?" "tasan dani ta zuba maka iya cikinka, sai shi magana ta ce bata sonka, na bi rashin son da gudu." Murmushi ya kara da cewa. "Ni ina son matana haka. Ita bata iya karya ba ne zata gaya maka sai dai ka mutu, macen da zata gaya maka gaskiya bata cancanci k'i ba." Ya fada mata yana zuba mata abincin. "Ni tunda ta zo bata tab'a min girki ba sai kai, bayan a gidana take." "Ba mamaki don baki so bane." Kallonshi tayi cike da mamaki bayan ta kai lomar taliyar bakinta. "Hmm, ta san kanta." Ta fada tana cin abincin, duk da bata son Ikhlas sai dai tayi farin ciki ko ba kome zata ciyar mata da d'a cikin kwanciyar hankali, sannan da tasan haka girkinta yake da ta ci na ranar da aka kawo taki ci Abdullahi ne ya ci shi da Abdulhafiz, tana ci ta girgiza kai tana faɗin. "Junaid!" "Ummina!" "Idan na tuna shi ya kashe mai Martaba!" "Baki da tabbacin haka." Ya fada yana goge bakinsa da tissues din da yake parlourn, ya zauna yana shan drink din yana jin wani nishadi, tashi mai babbar daki tayi tana faɗin. "Ina zaman lafiya kasani cin abincin tsakiyar dare mu kwana lafiya!" "Allah ya kai!" "Kai ka ka wuce gida dai!" Ta fada tana nufar dakinta. Duba agogo nayi na ga dare ya yi na fito ina me kwashe kayan, jin hannunsa nayi saman nawa na cire da sauri ina kallonshi. "Don Allah ko zaka raka su!?" Na tambaye shi "Tow amma ni waye zai raka ni idan na raka su?" Gyada kai yayi ya ce min. "Su fito!" Ya mike. "Tow!" Na koma na gaya musu, tashi suka yi suna min sai da safe, na amsa musu, suna tafiya na dawo na cigaba da aikina,minti biyar sai gashi nan ya dawo, kitchen din ya zo ya ja dogon kujera ya zauna yana kallon yadda nake aiki har na gama, na fara niman inda xan zuba sai dai babu. "Don Allah idan ka je gida ka duba!" Gyara zama yayi ya ce min gobe sai ki je ki duba don nima tsoron hanyar gidan nake idan kuma zaki raka ni muje tare ko ki juye kayan mu tafi da shi don nasan nawa ne!" "Ni babu inda zanje." Na haɗe rai, murmushi yayi ya fita daga parlourn dakina ya nufa, na tsaya ina kallonshi, kafin nima na shiga, ban daki ta shiga ina hango shi, ruwa ya haɗa sannan ya dawo ya kalle ni, "shiga!" "Ka je xan yi da kaina." Banza yayi min ya fara ƙoƙarin takowa inda nake nayi maza na yi baya tare da faɗin. "Zan yi don Allah ka san inda kake!" Na faɗa raina a b'ace, kafin na ce mishi. "Kawai zan biya abinda ka min ne, har yanzu ina da abinda nake so!" Shiru nayi ina taune bakina, kafin na cigaba da cewa. "Ina da nawa farin cikin, ina da an da nake buri, asalima babu wani muhallin da zan cusaka a raina don Allah ka kyale ni, ka nisance ni zan yi repaying abinda ka yi min ne, bin ka sa nayi da kuma abinda nake yi ina son na gyara alakata da mai babbar daki ne, Please ka je sai da safe kada ka yi kirkiro min wani tashin hankali." "Me yasa baki sona? Waye kike so da aurena?" Ya tambaye ni a tsawa ce, ban san lokacin da na juya zan wuce shi ba, ya fisgo ni da karfi ya mai da ni kan gadon na fadi, bina yayi ya danne hannayena bakiɗaya. "Gaya min waye shi? Waye shi? Me yasa baki sona, ban cancanci a soni ba ne?" Hawaye ne ya zubo ta gefen fuskana, ina me kawar da kaina na ce mishi. "Na gaya maka from the beginning bana sonka , and na kara repeating dinsa bana sonka, ka shafa min lafiya." Murmushi yayi ya haɗa fuskana da nashi yana faɗin.."Ok zan jira ki har ranar da zaki so ni!" "Never!" Na faɗa ina kallon cikin idanunshi. "Mata biyu kake da shi why me? Ce maka aka yi kowacce mace irin matanka ne da zasu haukace akanka? Ina da buri ina da abinda nake so." Daga haka na fara ƙoƙarin ture shi, ai kuwa ya jibga min nauyinsa. "Tashi a kaina?" Na faɗa raina yana b'aci. "Idan naki fa?" Ya tambaye ni, "Zan maka ihu!" Murmushi yayi ya ce min. "Okay ki yi idan mai babbar daki ta zo zance mata. Kece kika ce min idan ban yi ba zaki tara min jama'a oya wuce ki yi wanka ina jiranki!" Ya sauka a kaina na shige ban daki, da sauri na wuce ban dakin ina haki, wanka nayi na fito lokacin da na shigo dakin baya ciki, kayan barci na saka, na daure kalaba din kaina sannan na koma na kwanta, ina mai lumshe idanuna. A hankali barci yayi gaba da ni. Sosai na fara barci, cikin barcin na ji kamar sanyi sanyi ko ana saka min ruwa a jikina wani irin tsoro ne ya kama ni ba dai wadancan abin ne suka dawo ba, bude ido nayi na kanshi ashe shine ya fito wanka daure da towel,yayi min rumfa ai ban san lokacin da na daka wani tsalle ba na fada can ina haki. Dariya yayi ya gyara wurin ya kwanta, Ban tab'a ganin dariyarshi haka ba, sai yau juyawa baya yayi ya ce min. "Kwanta zan miki tausa." "A'a ni dai!" Na faɗa ina tsaye a wurin, shi ma ganin naki kwanciya ya share ya dauki pillow ya kwanta a kasa, a hankali na kashe wutar dakin sannan na kwanta a hankali, har kusan karfe biyu ina juyi ban san lokacin da barci ya dauke ni ba, cikin barci ya ce min. "Kina ta juyi da mika kina bukatar wani abu ne?" Yunkurin tashi nayi ya mai dani tare da kamkame ni. "Kwanta, na saba kwanciya a jikin Matana." Ya fada yana kokarin matse ni, ai kuwa na yanka mishi cizo a damtse da sauri ya sake ni na sauka karshe haka na kwana a zaune ina jin yana dariya kasa-kasa musamman idan na dungura, tun asuba na farka ina dubawa na ga baya dakin. Ban daki na shiga nayi wanka da alola, sannan na zo nayi sallah. Ina idarwa nayi addu'o'in da aka bani, sai da rana ya fara fitowa na kwanta bayan na sha magani tuni barci ya fara daukata, naji wayata tana ringing, ina jin matuƙar barci na ɗauka. "Me zan dauko miki ma?" "Ka shiga store akwai wani kwali pink zaka ga container ka dauko kwalin bakiɗaya ka kawo min. "Aikana kika yi?" "Hmm!" Na faɗa ina me gyara kwanciyata, barci yayi gaba da ni. Can wurin karfe tara ina kwance na ji ana shafa fuskana. Bude idanu nayi ina kallonshi. "Kin tashi?" Lumshe idanuna a karo na biyu, sannan na tashi zaune. Matsawa yayi na zuba ƙafafuwa na a kasa, sannan na tashi kan kafana, wani irin jiri ne ya kwashe ni da sauri ya riko ni. "Be careful!" Ya fada yana gyara min tsayuwata. A hankali na janye jikina daga gare shi, na nufi hanyar waje, a parlourn Mai Babbar daki na samu kwalin na shiga kitchen na zuba mishi kome sannan na dawo dauke da su a cikin jakar container din,na ajiye mishi. Kallona Aneesah tayi daga sama har kasa ta ce. "Munafuka nan kike ihun baki sonshi Uban me kike mishi!" Wani irin kallon banza na mata tare da jan tsaki, shine ta biyo ni ai kuwa sai gashi nan ya fito. "Me zaki mata?" "Tsaki tayi min." "Ina ruwanta da ni? Na shiga harkatan ta ne? Tana gidanta ina nawa meye matsala ta da ita da zata ce min munafuka? Na gaya miki ni bana sonshi, so what? Kayan gabar ne da zan ta bi ina yayyatawa ina sonshi? Ba a sonshi sai ki kashe ni." Rike kunnena yayi da karfi na kara fashewa da kuka ina jin zafi.."idan rigima ta hadaki da mutane, ni ban shiga ba ki daina shigar da ni, tow don baki sona mutuwa zan yi? Ki je can da halinki Allah yasa kada ki so ni." Ya suri jakar ya bar gidan bakiɗaya, duk da ni ban yi wani abu na tashin hankali ba, amma a ranar sai da mai babbar daki ta ci mutuncina tare da gaya min ni fa Ubana makashi ne, ranar wuni nayi ina kuka tare da jin kamar zuciya zata fashe da takaici. Wuni nayi ban fito ba, sannan na ki cin abincin da aka kawo min har abin ya dami Sailuba, don haka ina kwance Mai Babbar daki ta shigo da kunu ta zauna tana mika min. "Oya tashi ki sha!" Kauda kai nayi tare da cewa. "Na koshi." "Tashi nace!" Ta daka min tsawa, tashi nayi na fashe mata da kuka, ina me kauda kaina akan kunun, abin ya bata mamaki. "Ki sha nace kafin na kwad'a miki mari, tunda baki ji magana." Dauka nayi na rike a hannuna ina kuka, kiran wayarshi tayi tana faɗin. "Dama kasan haka take ka kawo min ita? Gaskiya gobe zata koma gidanka na gaji da magana." Ya ajiye min wayar ta fita. "Zainab!" Ya kira sunana. "Kin san zan shiga aiki ne? Please ki daina abinda kike yi." Kuka na kara cigaba da yi haka yayi ta magana har ya gaji ya kashe, can ya fara turo min sako. *Don Allah ki kula da kanki! Ki daina kuka rayuwar wanda zan mishi aiki yana hannun Allah yana hannunki, ki taimaka ki nutsu nayi mishi aiki in sha Allah ina hanya* _Don Allah ku yi hakuri! In sha Allah ranar sallah xan kara muku ɗaya!_ 08130269641 *Account Details:* *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* My book isn't Free! 500N [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: Ina gani nayi banza da sakonshi domin na tsani kayan haushi, kuma na fahimci wani abu daya shine ita Mai Babbar daki akan Yaranta bata da wani katabus. Duk abinda Yaranta suke so shi take yi,haka yasa naki yarda da duk abinda take min, ina jin Aneesah ta kira Daulah a waya suka yi ta zagina, ban fito ba haka na zauna a dakin, ko sun zuga ta ne ina kwance Sailuba ta kawo abin abinci tana faɗin. "Tashi ki ci don Allah!" "Na koshi!" Na faɗa ina ƙara kwanciya. Haka ta fita can wurin karfe sha ɗaya ina jin wayata na kara na duba shi ne, don har na haddace number shi, ina zaune ya kara kira amma baki dauka, bayan kamar minti goma sai ga Mai babbar daki, kuna wuta tayi ta ganni cikin bargo a dunkule. "Zainab!" D'ago kai nayi ina kallonta. "Tashi mu je can ki kwanta!" "Zan iya kwana a nan!" Na faɗa ina lumshe idanuna. "Tashi Yarana basu min musu, basu tab'a min ba!" Haka na mike, hular kaina ne ya zame ta kalli yadda na daure kalabar din kaina sai daya da na bari a gaban goshin yana reto. Wanda aka yi shi a gaban kaina. "Gobe mai kitso da lalle zata zo ta miki kina so?" Ta tambaye ni, sunkuyar da kai nayi ina bin bayanta. "Eh!" Dakinta muka wuce, ta nuna min babban royal bed dinta, a hankali na zauna fita tayi can sai gata dauke da tea mai zafi da sauran cake din da na bar mata. "Sha fushin ya isa haka!" Ta fada tana mai kwanciya a wani ƙaramin gadon, a hankali na karba ina sha ina jin kuka na zuwa min, duk yadda nake jin haushinta Matar nan tana kulawa da ni jin yadda nake shashekar kuka. "Idan kin gama kukan ki kira shi don yana can ya zama tazuje!" Share kwalla nayi na cigaba da shan tea din. Can naji tana sauke numfashi, kafin na duba wayar ina tunanin yadda zan kira shi sai ga kiranshi nan ya shigo min. Dauka nayi a hankali. "Kin ci wani abu?" "Eh na ci!" Ina jin yadda ya sauke ajiyar zuciya mai ƙarfi kafin ya ce min. "Alhamdulillahi da akwai wani abu ne?" Girgixa kai nayi ina faɗin. "A'a!" "Kin yi kuka ne?" "Eh!" Yar dariya yayi a wayar ya ce min. "Baki iya karya ba ne don kare yawa?" "Ban iya ba!" Na faɗa ina kallon window dakin da muke ciki a hankali na mike n a kashe wutar dakin giftawar mutum na gani,a hankali na ce mishi. "Wani abu na gani." " Ina?" "Bayan window Mai Babbar daki!" "Da gaske?" "Zan maka karya ne?" "No ai nasan ba halinki ba ne, kawai ina mamakin yadda kika ga wani ne." "Shii!" Na ce mishi, saboda yadda na ga kamar mace ce tsirara haihuwar uwarta da ubanta. A hankali na isa wurin mai babbar daki na tashe ta, ina me saka hannu a bakina na nuna mata window dakinta. Kallona tayi ta rike hannuna a hankali ta kai ni bakin gadonta ta zauna da sannan ta min alama da na kwanta, ban daki ta wuce tawo alola sannan ta dauki abin sallah ta fara sallah, ta jima tana ibada kafin ta dauki Kur'anin tana karantawa, ai kasa barci nayi na sauka zuwa ban daki nayi alola nima, na haɗe da ita muka fara sallah, har wurin karfe uku saura ni kan tunda na kai wurin karfe biyu saura barci ya fara cin karfina, amma naki tashi, janyo pillow tayi ta ajiye min tare da min alamar na kwanta, haka na kwanta na cigaba da barcina, har wurin karfe hudu ta tashe ni muka yi raka'atul feejir sannan bayan mun idar muka ayi sallah asuba, sai da gari ya fara haske sannan na kwanta ita kan ban san kwanciyarta ba, amma ban farka ba sai karfe daya na rana, na bude idanuna ina kallon dakin. Mika nayi na sauka gadon na gyara sannan na shiga share ban dakin, sannan na wuce ban dakin na wanke, kafin ka fito na dauki wayata na nufi dakina, tana parlournta, zubewa nayi a hanya ina sosa kai. "Ba dai kina da kwarkwarah ba ki zuba min a daki." "Ni bani da kome!" "Who might know!" Ta fada tana karanta wani littafi, wayata ce ta sake kara na ɗauka. "Amma yau kin manta da kina da class ne?" "Wayyo Allah na, gani nan zuwa!" Na mike da gudu zuwa dakin wanka nayi na fito tare da saka kaya sama sama na shirya sannan na saka Jalbab na fito da sauri. "Zo ki karya." Ta nuna min abin karyawa zama nayi ina duba waya ina shan tea a gurguje, amsar wayar na ji anyi na duba Abdulhafiz. Zama yayi cikin girmamawa ya gaida Mai Babbar daki, ya ajiye wayar. "Ya Faris ya ce na zo na kaita makaranta." Ya kifa min wayar yana kallon inda nake ya ce min.."idan ana cin abinci, shi ɗaya za a ci don tsari ne na gidan nan." Sannan ya cigaba da tattaunawa da Mai Babbar daki, yana bata labarin abubuwan da suke faruwa. Tashi nayi na kwashe kayan na nufi kitchen domin na lura da kamar ranta ya b'aci sosai. Abinda ya gaya mata shine za a kwashe bayin da suke cikin bangaren za a mai da su can bangaren Rilwanu Yayari, cizon bakinta tai koda na fito, na samu ta saka medical glass dinta ne tana rubutu da Ajami, sannan ta ce mishi. "Ba zai yiwu ba, Salman kaɗai yake da hurumin sallamar kowa, don haka idan ka fita ka min magana da Salama ya zo ina son ganinsa, ka gaya mishi inji ni Mai Babbar daki!" Yadda ta fada da isa da kasaita, kawai sai na ji ta burge ni na kara kallon yadda take magana babu wasa a cikin lamarin. Fitowa nayi na durkusa a gabanta. "Na gama Ummi!" Jakanta da yake wurin ta nuna min da pen dinta ta ce min. "Dauki abinda zai miki!" Ya cigaba da abinda take, budewa nayi ma dauki dubu biyu!" Juyawa tai ta ga abinda ma dauka. "Ki kara!" A yadda take maganar yasa ni kara ɗaukar dubu ɗaya. "Hafiz zo ka ɗauka mata goma ka bata." Ba musu ya taso ya dauka ya mika min, kallon kudin nayi ya ce min. "Ki yi godiya ki tashi muje!" Yadda yayi maganar yasa ni, mata godiya sannan na bi bayanshi ina mata sallama. Bayan fitarmu Salama ya zo ya amshi sakon da ta bashi, a yadda ya fita zaka gane Mai Babbar daki ta wanke shi sosai, karfe biyar na yamma na dawo, lokacin na fahimci mulki a jikin Mai Babbar daki yake, domin duk wasu manya fada sun taru a parlournta, lokacin da nayi sallama tana kishimgid'e, ita ta amsa min. "Kin dawo!" Gyada mata kai nayi ina me fadin. "Afwa Umminmu, ban san da baki ba." Hade rai tayi lokaci guda ta ce min. "Ki tafi bangaren Zainab kome naki yana can!" "Allah ya baki nasara! Wannan ba Yar gidan Junaid ba ce?" D'aga mishi hannu tayi idanunta yana kaina, "wuce!" Ta kara fada a hankali, da sauri na fita kamar zan fadi. Har na fita idanunta yana kan kofar ya ce mishi. "Sa'i Matar Salmanu Faris ce! Ba kodayaushe zata zama yar gidan Junaid Gobir ba, she's my daughter -inlaw." Shiru yayi yana faɗin.."Gaskiya ne!" "Allah ya baki lafiya da nisan kwana. Muna magana akan yarjejeniyar bayi!" Daukar kofin ruwa tayi ta sha a hankali, ta ce mishi. "Wanbai Abubakar Yayari bai tab'a zama sarki ba, Rilwanu bai da iko akan bayin gidan nan domin na Salmanu Faris ne." "Amma!" A hankali ta ciro wasu takardun ta ajiye musu tana faɗin.."Wannan document din ina da gomansu fiye da haka ma, sannan ina da su sun kai dubu a hannun lawyers dina zuwa kan wasu masu alaka da gwamnatin tarayya." Ta fada tana mai tab'a su tana bubuga takardun. "Amma Mai Babbar daki. Idan muka amince aka tabbatar da Salman a matsayin sabon Sarki kina ganin ba zai dawo ya tsige mu ba!" Gyara zama tayi tana faɗin. "Har yanzu ina nan a matsayin na magajiyar gidan nan. Domin domin na haifi Salmanu Faris, Abdullahi, Sulaimanu, sai me?" Babu suka yi kasa da kai. "Ai wato inda matsalar take shi ne, su Rilwanu suna tare da gwamnati, ita kuma gwamnati al'umma ce take zaɓenta saidai yanzu gwamnati bata dawo da abinda al'umma ta suke ba,.idan muka yi la'akari da yadda Marigayi suka so kafa gwamnati daga can gefe bayan suna rike da sarauta, haka kaɗai zai kauda Rilwanu Yayari." Murmushi tayi tana kallon fuskarsu. "Tow a nime wani ya tsaya a jami'ar Saddam mana yadda zamu dawo da martabar gidan!" Duk suka zuba mata idanu murmushi tayi mai sanyi kafin ta ce. "Idan masu gaskiya dubu zasu mutum domin tabbatar da gaskiyar nan ba. Ba laifi bane don mun kashe marasa hujja domin kafa gaskiya a yi kome a tsanake" sosa giranta tayi tana mai kallonsu, fuskarta dauke da wani bahagon murmushi ta ce musu. "Idan ma fahimci wannan yar maganar ta fita. jingina tayi kafin ta sake murmushi ta ce musu. "Wani manomi yana da gona, amma sai aka yi rashin dace, sai aka samu wani ja'irin bera ya gayyato da sauran kananun dabbobin suna mishi barna, don haka ya rasa hanyar da zai bi domin.kare gonansa, sai ya zuba guba domin wadancan dabbobin, ai kuwa suna ci suka mutu, washi gari da manomi ya zo gona ya ga duk wasu masu mishi barna son mutu sai yayi hamdala, ya cigaba da nomarshi, har lokacin girbi yayi ya kwashe abincin." "In sha Allah ba zamu kasance bera ba, zamu kasance masu amana da nagarta!". Suka fada, murmushi tayi tana mai girgiza kai. "Ba barazana ba ce na gaya muku labarin ne don abinda xan iya aikatawa." A hankali suka fita, zama tayi ya daura daya akan daya,.har suka gama fita sannan ta zubawa kofar idanu, bayan kamar awa daya sai Rilwanu Yayari, wato Mai Babbar daki ta tsokano shi ne,.tana zaune kwanta kan daya tana kallonshi fuskarta dauke da murmushi. "Me kike nufi Maryam?" Yana bakin kofar parlourn amma don Bala'i faɗa yaƙe kamar zai shigo ya dake ta. "Kai daina haushi kamar ƙare!" Cak yayi shiru shigowa yayi ya tsaya a gabanta. "Me kike nufi?" "Ka sauka ka bar kujeran domin ba naka bane!" "Wallahi karya kike Maryamu!" Murmushi tayi tana faɗin. "Zaka sauka idan lokaci yayi, zaka sauka naka shiryawa kanka ba!" "Idan naki fa?" "Shi kenan! Sai na zama manomi da ja'irin bera!" "Ki yi a hankali da ni!" "Nima baka san wacece ni ba kayi a hankali da ni!" Ya juya fita a fusace, ajiyar zuciya ta sauke tana jin wani irin a ranta, ita fa bata jin a ranta tayi kuskure ko ɗaya. Tunda na shiga bangarensu Ilham, nake zaune a parlourn duk da Mamanta ta ce na shiga ɗakinta na sauya kaya, yarinyar nan ta yi kici-kici ta hana ni, nima ban damu ba ana Magariba sai ga Sailuba da Wildat, "Barka da dawowa, ki zo inji mai babbar daki!" Mikewa nayi don ko abincin da aka kawo naki ci, haka muka fito zuwa bangaren Mai Babbar daki, a parlourn na same ta, tana sallah nima daki na wuce nayi wanka na sauya kaya sanan nayi sallah, abinci na ci ina kallon wayata. "Assalamualaikum! Ki zo inji mai babbar daki!" "Amin waalaikumunsalam, tow!" Na faɗa mata ina me fitowa zuwa parlourn, zama nayi a can gefe.."kin ci abinci?" "Eh!" Ta mai da hankalinta kan tv, "Mijinki ya kira ki?" "A'a ma fada mata ina kallon kasa kafin ta ce cigaba da cewa. "Gobe za a zo a miki lalle da kitso zaki koma dakinki." Ban ce mata kome ba, ta cigaba da cewa. "Idan kuma bakya son kitson sai a kai ki matan alfarma a miki gyaran gashi da jiki." Gabana ne ya fadi na ce mata.."A'a kawai ayi min kitson anan da lallen!" Na faɗa ina kallon kasa. " Ya karatun?" "Alhamdulillahi!" "Allah ya taimaka!" "Amin Ya Allah!" Daga haka muka yi shiru, na gaji don haka na fara jin barci. Kwanciya nayi a parlourn, har wurin karfe tara da wayata ta fara ringing, idanuna cike da magagin barci n a dauka ina faɗin. "Waye?" "Mutum ne!" Komawa xan yi na kwanta, na ce. "Tow sannu!" Na kwanta ina kara jin barci. "Barci kike ne?" "Eh!" Na faɗa, "A ina ?" "A parlourn" "ina Ummina!" "Gata nan!" "Mh!" "Shi kenan." Ya fada tare da cewa. "Baki bukatar wani abu?" "A'a na fada ina yada wayar domin barci nake ji, magana ya cigaba da yi ina amsa mishi sama-sama, karshe Mai Babbar daki ta, taso tare da ɗaukar wayar ta ce mishi. "Kayi focus abinda yake gabanka, na gaya maka wallahi ba zaka janyo min biyu babu ba." Ta fada tana kashe wayar, yadda na cigaba da barci a parlourn itama a nan ta zauna tare da saka Sailuba ta kwaso mata wasu takardun da ta cigaba da aiki. Ban farka ba sai wurin karfe uku na dare shima fitsari ya tashe ni, na ganta zaune tana duba wasu takardun ga abin sallah nan a gefenta. Lumshe idanuna nayi na nufi ban daki nayi fitsari na fito na kwanta, washi gari babu makaranta kawai na tsafe kaina kenan sai ga Hajiya Mardiya, tunda ta ganni, ta hade rai ni kuwa na dauke kai a kanta can mun fara lallen sai ga Ijlal lokacin ita Hajiya Mardiya tana dakin mai babbar daki suna magana, wanda ban san me suke yi ba. Tana shigowa kuwa ta ganni ana min lallen, daya na min kitso. "Shishigi." Murmushi nayi nace mata. "Haka dai kika gani amma ni ai Uwar miji ta gama min kome, babu wacce zata samu irin gatar da na samu." Ai kuwa ta shiga zagina tare da d'aga murya, kin kulata nayi Hajiya Mardiya suka fito da mai babbar daki, ganin yadda Ijlal take zagina ban tanka mata ba, Hajiya Mardiya ta ce mata. "Ke bana son shirme me ya haɗa ku?" "Kawai ban kulata ba ta zage ni." Inji ta wai na zage ta. Mai lallen da mai kitson basu san alakarmu ba amma suka ce mata. "Kai baiwar Allah ki ji tsoron Allah, ke kike fara da fada mata shishigi ita ma kuma ta rama." "To amma ai Ikhlas kece Babba bai dace ki rama ba?" "Akan me ba zata rama ba? Itama Ijlal me yasa bata zauna a matsayinta na karama ba? Mardiya kin san abinda yake gabana ko? Tow idan wani abu ya zo mara daɗi dukkanmu zamu ji a jikinmu. Ke Ikhlas ba sa'arki ba ce, ke kuma Ikhlas ki yi hakuri da rayuwa." Inji Mai Babbar daki, ganin yadda mai babbar daki bata goyi bayansu ba, sai Ijlal ta shiga fushi da wani kunkuni, wata Uwar tsawa Mai babbar daki ta daka mata sai da muka razana........ *Maneji Please 🥺* 08130269641 *Account Details:* *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* My book isn't Free! 500N [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: "Me kika ce?" Girgiza kai tayi, ni da nake zaune sai da na fara ƙoƙarin mikewa domin Mai Babbar daki tana iya sakaka fitsari baka sani ba, "koma ki zauna ba dake nake ba." Ta fada min zama nayi, itama Ijlal ɗin dauke ta da mari Hajiya Mardiya tayi tana faɗin. "Hauka kike da zaki saka mai babbar daki d'aga murya? Maza durkusa ki bata hakuri." Ba musu haka ta bata hakuri, ta nuna mata ni. "Ko bata auren Faris ita ba sa'arki ba ce, Amrah ce sa'arta don har tabawa Amrah wata uku , don haka kada reni ya shiga tsakaninku, idan zaku yi kishinku. Kuyi a can ba a gabana ba." Ta fada tana barin parlourn, haka suka bita dakinta. "Kin yi sa'a Uwar miji tana sonki!" Yake nayi ina kallon lallena. Sai karfe daya aka gama kitson uku da arba'in na cire lallen muka yi sallah da cin abinci,.sannan na wuce na zauna suka zana min bakin lalle mai kyau, lokacin da mai babbar daki ta fito da Hajiya Mardiya, kallona tayi sau daya ta cewa Hajiya Mardiya. "Bata son Faris amma duk da haka bata barshi ya tafi can Abuja haka ba, sai da ta nima mishi abinda zai ci kafin ya karya ita, Nady bata da wannan lissafin amma ita Ijlal da take nawa me yasa bata nima mishi abinda zai ci ba? Kishin miji ba a baki ba ne, a aikace ake yi haka kiyayyar juna ba a idanun da baki bane abu ne da suke aiki da zuciya da ƙwaƙwalwa." Sannan ta koma daki bata kuma fitowa ba. Masu min lallen da gulma sai kallon Ijlal da suka yi mutuwar tsaye suka yi a wurin, ni dai kunya ta kama ni, haka kawai sai nake jin kamar ban kyauta ba yadda nayi ta cewa bana sonshi. Eh bana sonshi amma kuma sai yau naji kamar nayi kuskure, fadar bana sonshi? Haka yasa na ki yarda na kalle su. Har suka fita Ijlal ta ce. "Malaman addinin sun koma malaman tsubu!" Uwar goyanta ta ce mata. "Ko yawo suke tsirara sai ta bar miki Faris damu kuke!" Duk muna jinsu. Babu wanda ya tanka musu. "Allah ya kyauta gaskiya ya kamata ki so mijin nan, yadda na ga yarinyar nan da Uwarta ba zasu zauna a haka ba. Kuma ya dace iyayenmu su tashi akanki." Murmushi nayi nace mata. "Allah yana kaina babu me iya cutar dani!" Haka suka gama lalle mai babbar daki ta basu kudi me yawa, nima saboda lallen ya min kyau na tura musu kudi ta account, bayan sallah isha ina cin dankalin turawa, ta ce sailuba ta kira ni. Haka ta tashi na nufi wurinta, sai da na kai flat kitchen sannan na wanke hannuna, na tafi wurinta. Zama nayi a gabanta ina wasa da yatsuna. "Babu inda yake miki ciwo?" Gyada kai nayi, "Good!" Tayi shiru kafin ta ce min. "Zaki koma dakinki ne, amma ina da sharadi!" D'ago kai nayi na kalleta. Gyara zaman glass dinta tayi tana kallona ta ciki. "Bakya son zama da shi ko?" Da sauri na d'ago kai. Gabana yana faduwa ba dai zata ce ya sake ni ba ne? Sake kallonta nayi jiki a mace. "Ban yarda ki yi fada da kowacce mace ta gidan ba, idan aka kawo min karar kun yi fada ba zan saka ya sake ki ba, idan kika iya zama lafiya ba fada zan saka ya sake ki kin ji!" Kaina a kasa na rike kayan jikina na ce mata. "Idan ya sake ni, Maluma zata yi fushi da ni, idan ka zauna da shi zan cutar da zuciyata. Sannan kin ce idan na zauna lafiya zaki saka ya rabu da ni. Tow ya zan yi da Maluma?" Mai Babbar daki dariya tayi tana hango wauta a idanunta. "Kuma haka ne ko?" Ta tambaye ni da wayo, "Eh!" Na faɗa ina wasa da yatsuna. "Shi kenan ni zan wanke ki." Da sauri na kalleta, gyada kai tayi tana me janye kallonta a gare ni. "Ki tafi dakina ki kwana." "Tow!" Na wuce dakin da nake na dauki wayata, sannan na wuce ɗakinta, na kwanta. Tashi tayi tana kallon ƙasa, bata son Ikhlas amma saboda danta dole ta kula da yarinyar, Akwai Baffanta da yake zaune a garin Farar kasa, duk da ya girma sosai amma Malami ne, yana daga cikin mutanen da suka gaya mata Salmanu Faris zai dawo kada ta saka damuwa a ranta, sannan ba zasu iya cutar da ita da Yaranta ba, sai dai idan guba suka basu a cikin abinci amma ban da dai mutum ko aljan, lokacin da aka sace shi wasu nata cewa an yi mishi kurciya ne, amma shi ya gaya mata, basu mishi kurciya ba, sace shi suka yi, suka fitar da shi. Sannan ya gaya mata zai dawo, kada ta nuna batarshi ya dame ta domin zai shafi rayuwar Yaran gabanta, sannan kada ta fasa abinda ta saba, koda ya dawo ta gaya mishi ya ce mata. Ta cigaba da sadaka ita sadaka maganin masifa ce, a cikin sadaka akwai tarin albarka, da aka zo maganar auren yadda ta hauka ce yana daga cikin wanda ya bata shawarar ta amince, ya gaya mata cewa. Salmanu wata ne, ita yarinyar hasken rana ce ba zasu jitu ba. Duk yadda zaki zo haka zasu kasance. Amma kuma akwai tarin albarka a tare da zaman nasu, haka al'amarin yake, wannan yasa ta yi hakuri. Ko lokacin da Ikhlas bata da lafiya ta gaya mishi sau biyu aka kawo rubutu da hayaki, ya gaya mata in sha Allah babu abinda zai kara faruwa, sai dai ya bata wani shawara da yasa tayi sanyi akan lamarin ita kanta bata san me yasa tayi sanyi akan lamarin ba, amma haka yana da nasaba da kalamansa a gare ta. ---- Washi gari. Bayan sallah azhar ta saka aka raka ni har gida, na samu an gyara min bangarena. Sannan dafa mana abinci na zuba aka kai mata, nima na zauna na ci na sha magani na fito a harabar gidan, ina tuna abinda ta ce min. "Bance ki zauna lafiya a mai dake sakarya ba, kin fahimta? Na ce ki zauna lafiya ne don shi Mijinku ya samu nutsuwa." Sosa kai nayi ina bibiyar online, sakon da aka turo min yasa ni bi. *Hi Rose* tsoro ne ya kama ni, domin kamar Dracula. Hadiye yawun bakina nayi ina kokarin kashe Whatsp. *Don't try it! Ki tsaya na ganki nayi kewarki* idanuna ne suka cika da kwalla. Sakamakon turo min da videon da ya rubuta a kasar shi. *You Are my prey!* Bude videon nayi, a wannan dakin hotel din ne dai yadda yake min zane a kirjina zuwa cikina. Fita nayi a cikin video. _Mai nayi maka?_ alert din kudi na gani sun shigo min wayata. Kafin ya turo min wasu video yayi ya ce min. *I like you! And ki bude videon da kike tsoron kada yayi Spread out!* A hankali na bude videon lucky ne, mutumin Mommy Turai. An kama shi ana gana mishi azaba. Sako ya turo min. *Stepmother dinki, manta da wannan naji baki da lafiya, yi min hotonki na ga yadda kika rame?" _Ni ba yar iska ba ce_ *gaskiya na yarda ke ba yar iska ba ce, amma kin san me nayi da gangan jikinki? Ki min video ina jiran ki!* Hoton jan emoji ya tura min tare da da cewa. *Ina jiranki! Ko na zo yau na kwana da ke* _over my death body, gara na mutu da na bawa Fasiki irinka kaina da hotona, look idan kaso ka sake videon ba zai dame ni, amma na baka kaina na zama useless kenan_ na yi blocking dinsa na cigaba da hidimar gabana. Gajiya nayi da zaman wajen na mike zan shiga cikin gidan, sai ga Nadiyyah har zan shige ta danna min horn, dawowa nayi da baya, ta fito daga motar sanye da abaya a jikinta, tsayawa tayi ta gyara gashin gaban goshinta, ta karaso inda nake, "kiyi a hankali da mai babbar daki, duk yadda zata yi approaching ɗinki, ki gane who you are." Wuce ni zata yi sai ta ce min. "Yawwa naji an ce iyayen malaman addini ne!" Ta dawo gabana, lashe bakinta tai da alamu Maganar da zata yi is too hard, sai kuma ta juya zata tafi na ce mata. "Kina da matsala ne?" Juyowa tayi for while kafin ta ce. "Ina son haihuwa ne da Prince! No matter how much I can risk my life into!" Shiru nayi juyawa tayi wurin Sarkin kofa ta ce min. "That Man told me about your father! Shi yayi min recommended dinki akan." "Babana baya nan ya tafi wani course Sudan, idan ya dawo zan gaya mishi amma kafin nan ki gayawa Mijinki!" Hade rai tayi tana faɗin. "Wannan ya zama sirri a tsakaninmu, ban gaya miki haka ba don ki min gori wata rana amma, na san!" D'ago idanunta masu kama da na mage ta kalle ni, "but i hate you!" Ya faɗa tana me bangaje ni, dariya ta bani domin bata boye abinda bai mata ba, muka wuce bangaren mu, Ina zaune a kafte sai ga Nadiyyah, daga ita sai wata riga iya cikinta ya rufe sai gajeren wando iya bom dinta ya rufe tana waya. "Gata nan!" Ta mika min wayar. "Mijinki ya ce he want chop food!" Daga yadda take maganar kawai nasan kalmar batsa ce. "Me zaka ci?" "Ke nake son ci!" Ya fada can ƙasar muryanshi, juyawa tayi ta fita tana murmushi. "Baby come back home!" Ta fada da karfi tana dariya, "Na'am me kace?" "Ai nasan kin ji ke nake son ci," "nayi kama da abinci ne?!" "Eh tow ba mamaki ta wani gefen!" "Wrong number ka kira i think!" Na kashe wayar, sake kira yayi abinda na gani a sunan shi ya bani mamaki dama Nadiyyah haka take? Mr Big D" dauka nayi a gajiye na ce mishi. "Me kake so don Allah?" "Ke gobe ina hanya? Ummina ta ce kina gida ko?" "Hm!" "Ki min abinci zan zo da baki." "Mata biyu kake da shi mai yasa ba zaka tambaye su ba." "Tunda ba zaki yi ba shi kenan zan, turawa Maluma ta min sai a karbu kafin nazo!" "Lallai fa uwata ce zata maka girki bayan ga matanka a gidan nan, gaskiya ba zata yi ba haka kawai." "Ina ruwanki idan ke Mamarki ce, ni kuma Surukata ce kuma maluma tace lokacin kafin a haife ki!" "Koma me nene Maluma ba zata maka girki ba, wani irin girki kake so!" Sautin murmushinsa naji na harari wayar. "Tuwon dawa, miyar auki sai ki kara da wasu abubuwan, amma ni nafi son na dawan, ina da bako daga spain amma dan Alhaji Mamman Abba yayari, Walid Mamman A Yayari! Sai kuma wasu turawa biyu Mr Brandy zai ji da su. Please a gyara min main parlour na a kula da kome na bar miki kome a hannunki." Shiru nayi kafin na ce mishi. "Zan duba na gani!" Ajiyar zuciya ya sauke ya ce min. "Kin san sun cinye min abinda kika min nan tare da Faruq, Gayen nan ya kwaso min su suka cinye, ina jin yunwa don tunda na zo shi nake ci da madara, amma faruq dasu Walid sun cinye min!" Yadda yake maganar sai ya karya min zuciya. "Kai fa ba Yaro ba ne me yasa kake abu kamar Yaro?" Murmushi yayi ya ce min. "I touch your heart ne?" "A'a kawai i pity for you!" Dariya mara sauti yayi kafin ya ce min. "Zainab daga ke sai Nadiyyah ne zuciyata ta yarda ba zaku iya cutar da ni ba." "Akan me yasa kace haka? Bayan ni ba." "Eh nasan baki sona amma zuciyarki bata kai irin wannan matakin ba. Sannan nasan babu kowa a bayanki, Nady har a yanzu bibiyarta ake domin ta juya min baya. Kin san ita budurwan daya daga cikin tsofin gwamnatin kasar Amurka ce, tana da kuɗi da kome amma she choose me akan kome, duk macen da zata bar irin wannan duniyar don kai, gaya min me ya dace na mata.?" "Ka biyata alkhairin da ta maka!" Shiru yayi na ce mishi. "Zan kai mata wayarta?" Na faɗa a gajiye domin na gaji da maganarshi. "Hmm yayi kyau amma ki adana min abinda zan hada da shi idan nazo cinye ki." Datse kiran nayi don na gaji da batsar shi. Furza da iskar bakina nayi tare da nufar bangaren Nady, tana waya da wata wayar da alama da mutanenta take waya domin yadda take magana akan kuɗi na fahimci haka, wayar hannunta da take waya bai kai wannan kudi ba, ajiye mata wayar nayi zan fita ta ce min. "Kun gama magana da shi?" Gira na d'aga mata na fita, "bitch!" Ta fada tana cigaba da wayarta. Juyawa nayi na kalleta kafin nayi mata alamar fuck you! Na fita a parlourn, "hey!" Ta kira ni da karfi, banza na bawa ajiyar ta, ihu tayi ta kurmawa ita ta ji wurin. Washi gari haka na tashi da aiki, don tun da muka gama waya da shi na kira Umma, ina son garin dawa, ta ce min yaushe zan yi amfani da shi, cizon lips dina nayi nace mata, zai zo ne. Ta ce min za a kawo min karfe goma na safe. Don haka ina tashi na fara aikin ba ji ba gani, wurin karfe sha daya aka kawo min dawar tayi kyau sosai. Lokacin na ci karfin aikina, tun asuba nake abu daya bakiɗaya gidan ya dauki wani irin kamshi, ina cikin aiki na ji Mr Brandy ya min magana, fita nayi na amshi seafood din da yayi da wasu kayansu na cimmar turawa, sannan na koma kitchen na cigaba da aikin karfe biyu na rana na gama nayi parkage din na mai babbar daki na fita wurin Sarkin kofa na ce mishi. "Ka iya mota?" Sai yayi dariya ya ce min. "Yata na ja mota amma yanzu na daina." Mika mishi key nayi nace mishi. "Ga na mai babbar daki kai mata don Allah." "Habawa ba sai kin roke ni ba kawo!" Na mika mishi sannan na jira ya dauki motar ya fita, ban koma cikin gidan ba, na zauna sai da ya dawo ya mika min key na shige cikin gidan. Wanka nayi na gyara jikina kafin na koma kitchen din na kwashe tuwon na yi malmalar nai a leda sannan na zuba kankara a cikin ruwan kunun ayar na maida firj, dama zobo na fara yi, sannan na rufe kitchen din da key haka kawai jikina yana bani akwai wani abu, sallah nayi na cigaba da karatun, waya aka min ban san number waye ba, na dauka. "Assalamualaikum!" "Abinci ne haka?" Inji Mai Babbar daki, sosa kaina nayi ina mai cizon lips dina. "Ba yawa!" "Allah ya bada lada!"ta fada tana me kashe wayar, ƙarar an tab'a kofar kitchen din naji, na tashi zaune tare da nufar waje, na sami Ijlal a bakin kofar tana dambe da kofar yaki budewa, harde hannu nayi a kirji ina kallonta. Nayi kamar ban fahimci me take yi ba, na ce mata. "Wannan ba kitchen dinki bane, na Zainab Junaid Gobir ce!" Tsaki tayi tare da juyawa zata fita na ce mata. "Wannan ya zama last warning!" juyowa tayi kamar zata buge ni. "Kin san ba tuwon kasa nake ci ba? Sannan ba zai yiwu na zuba miki idanu ba, so You can leave!" "Wawuya wacce bata san kanta ba." "Eh har da haka, rashin sanin kan yasa nake abinda zai tab'a min suna." Na faɗa ina mai cigaba da tsayuwa a wurin. "Yar gadon asiri!" "Duk dai na yarda duk abinda zaki ce daya ne, ba zan fasa gaya miki ba mace kucaka bata bori!" "Kin ji kunya!" Dariya ta bani da ta fadi haka "kunyar uwar me? " "Eh na wacce miji bai tab'a kwanciya da ita ba!" Ta fada dariya ne ya kwace min, na kalleta kafin na jinjina kai nace mata. "Eh kuma haka ne, sai dai ni nafi karfin na ji kunya tunda abin nan da kike amsa bai saka kin sauya ba, sannan kullum cikin shi kike babu abinda ya banbanta ki da ni,.tunda na iya rike kwalar Mijinki babu matsala ko ta abinci zan iya hana shi baki abinda yake baki." Ihunta yayi daidai da shigowarsa, Faruq yana biyo bayan shi. Kallonshi nayi tare da sake dariya, abu daya na kalla na ga akan me ake fada akanshi. Kawai na kwashe da dariya na koma dakina, ina jin ihun Nady da take yi tana rungume shi, zama nayi ina kara dariya sosai har ina rike cikina domin kuwa abinda ta faɗa min. Dole nayi dariya ina dariya ya shigo parlourn kallonshi nayi, sai kuma na kwashe da dariya nayi, shima murmushi yayi ya tako har gabana ya zauna yana kallon yadda nake dariya, "What's up?" Ya tambaye ni, kara dariya nayi na ce mishi. "Matarka ce take cewa na ji kunya tunda bana zuwa dakinka!" Cizon lips dinsa yayi me haɗe rai. "Shine abin dariya?" Girgiza kai nayi tare da cewa. "Na ga dai dole nayi dariya!" Na kara fada ina dariya. "Ya kamata ki ji kunyar haka." "Over my death body!" Na faɗa ina mikewa tare da niman tashi daga kujeran, dawo da ni yayi tare da cewa. "Are You out of your mind?" "Tow ai gaya maka gaskiya nayi, why zan zauna ina murmushi da wani scar a raina bayan na san cewa I'm just lie, bayan nasan bana jin feel akanka? Mu gayawa juna gaskiya." Fisgo ni da tare da hada fuskana da nashi, ya fara ƙoƙarin hada bakina da na shi, ture shi nayi tare da faduwa a can gefe guda, ina nishi. "What are you fuck doing to me?" Tasowa yayi tare da nufo ni, yadda ya iso kaina yasa baki kaina yana min wani irin juyi, mikewa nayi zan wuce yayi wani irin fisgo ni tare da rungume ni. "Ka kyale ni?" "Don did you know!" Shiru yayi yana mai kura min idanu saboda yadda na gantsara mishi cizo.... 08130269641 *Account Details:* *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* My book isn't Free! 500N [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: Yadda yake kallona ne ya kashe min jiki, a hankali hawaye yake zuba min. "Tow sake min hannu." Ya fada yana janyo ni jikinshi, tare da daura kaina a kirjinshi, yana bubuga bayana. "Bakina suna zuwa bari nayi yi wanka na shirya." Ya fada bayan ya janye daga jikina, fita yayi daga dakin ya hango Ijlal tana barin bangaren da gudu, alamar tana makale kenan. Zubewa nayi a kasa inda ya barni na fara kuka, na rasa kukan me nake yi. Can dai na ja jikina zuwa ban daki, wanka kayi da alola sannan na fito na zauna a bakin gadon, nayi shiru ina son sanin me yake damuna? Daurewa nayi na mike tare da bude drower na dauko kayan sawata, na saka ina cikin saka bra kenan kamar wanda aka cillo shi, a razane na juya rike da bra ɗin, sake baki yayi yana kallona nima shi nake kallo. "Ba sawa zaki yi?" Ya tambaye ni a wani irin rud'e, ban san lokacin da na danna ihu tare da nufar ban daki ba, dariya abin ya bashi yana mai bin bayana da idanu, ni kaina sai lokacin na gane irin abinda na aikata, fashewa da kuka nayi tare da boye fuskana. Tsayawa yayi a bakin kofar ya buga yana faɗin. "Please bakin suna hanya bari na kai su wurin Mai Babbar daki su gaisa, ki gyara min table kafin su iso!" Buga kofar nayi da karfi ina ihu, shi kan ina ruwanshi, fita yayi yana dariya. A can dakin Ijlal bin ta dakin yayi don da ya fito dazun bai shiga ba, yanzu da ya shiga, tana ganinshi ta birkice. "Nifa !" "Don ina aurenki sai ki rena ni?" Ya tambaye ta yana cizon lips dinsa, haka ya zame mishi kusan dabi'arshi ce. Gyada kai yayi kafin ya ce mata. "Ita da kike mata labe ta fiki domin ta san ciwon kanta, yarinyar karama dake sai rashin mutunci da rashin kunya zaki gaya min inda na fara wasa da ke." Ya fita daga cikin ɗakinta, leka ta yayi ya gaya mata cewa. "Zan dauko Paul da Walid da Mariano!" "Da gaske?" "Zan miki wasa ne?" Ya juya ta fita, can kuwa ta cab'a kwalliya. Sai da nayi la'asar sannan na fito, na fara gyara table din, Nady tana zaune a parlourn, sai naji na samu nutsuwa da zamanta a wurin ina gamawa na juyawa zuwa dakina, bayan kamar minti goma na ji ihun Ijlal. Kamar ba zan fito ba dai ihun yaki karewa, fitowa nayi naga meke faruwa. Nady ce take ta marinta "me ya faru?" Na tambaye su amma babu wacce ta bani amsa, dakyar na shiga tsakiyarsu. "Wannan Yarinyar ta samu mutum kashe shi zata yi, bata da imani!" Ta fada tana yarfe hannu, itama Ijlal ɗin ɗakinta ta wuce, bayan ta sha mari. Da yake sun sakani a duhu zama nayi a wurin don Nady itama ta bar parlour ina zaune a wurin naji dirin motarsu, da sauri na dauko abin turaren wuta na saka a parlourn, don na fahimci sake bude wani sabon hira suka yi a wajen kafin su shigo, a hankali kamshi da hayakin yake tashi, wanda yayi daidai da shigowarsu, "sannunku da zuwa!" Na faɗa ina nufar window ina d'aga labulen don ni kaina nasan na kwafsa. "Kuyi hakuri" na fara ina kara sanyin Ac din parlourn yadda zai dauke kamshin turaren wutar. "Ikhlas Junaid Gobir ko?" Kallon Mr Faris nayi naga shima yana kallona, fuskarshi kawai zaka kalla kasan yana cikin farin ciki. "Waw! Walid M.A yayari! Mariano! Paul!" Ta fada tana wani abu kamar yarinya karama, ta karasa wurin Mr Faris ta wani jingina a jikinshi tana dariyar farin ciki. Buga bayanta yayi yana faɗin. "Kina farin ciki ko?" Gyada kai tayi tana faɗin. "Ban kawo da gaske kake ba! Muje table!" Ta nuna musu wanda yake waje, wurin suka nufa takowa yayi ya nufi inda nake ya riko hannuna ya kawo ni inda suke ya ce musu. "My second wife!" Dariya suka mishi da yake turawa ne Paul da Mariano suka ce mishi. "Bayan ita akwai Ijlal." Murmushi yayi ya yana faɗin. "Kira ta Zainab!" Tashi nayi na nufi wurinta na buga mata kofa, sake buga kofar nayi ta bude tana kallona cike da mamaki don tasan ni dai ba zan tab'a mata magana ko zuwa inda take ba. "Mijinki yana kiranki!" Na juyawa zan tafi ta riko rigana ta baya, juyawa nayi na kalleta. Yadda na zuba mata idanu yasa ta sake ni, tana mai juyawa ɗakinta. Nima wucewa wurinsu nayi, na zauna can kuwa sai gata sanye da doguwar riga sai mayafi, ta zauna suka gaisa, sannan ta zauna daya daga cikin abokansa ya ce mishi. "Prince a ina kuka samo mata haka masu kyau kamar Barbie doll?" Murmushi yayi yana me min alama na fara saka musu abinci, nan suka ajiye maganar suka dauko wata, ina zuba musu abincin har ita Ijlal ɗin, bayan na gama na kome na zauna ni ban iya cin abinci a gaban wasu ba, musamman da ban sani ba, yana wahala na ci abinci a gabansu. Ganin naki cin abincin ya kalle ni. "Me yasa ba zaki ci ba?" "Murmushi nayi ina faɗin. "Ba kome!" Nayi mamakin yadda suke cin abincin musamman tuwon dawa basu wani ci na semo kamar yadda suka ci na dawan ba, sai da suka tab'a kome, sannan suka tashi hatta Ijlal sai da ta ci tana yatsina fuska. "An cika gishiri da yaji!" Daga ni har shi babu wanda ya kulata musamman shi Walid cewa yake. "Zan dawo gida a cikin watan Ramadan dole na kawo Madam a koya mata aikin gargajiya!" Murmushi nayi suka dawo parlourn shi aka baza hira, ni kan da na haɗa kayan dakina na wuce, ban kara bin kansu ba, sai da zafi tafi ne kasancewar turawan sun zo mishi gaisuwa ne sai Walid wanda zai wuce jibi, Bayan tafiyarsu na samu cin abincina, sannan na wanke kayan baki daya. -- "Amma yadda na ganta kamar ba zata yi tashin hankali ba, ko dai kai ma kana mata wani abu ne?" Walid ya tambaye shi, bayan sun kai su Paul da Mariano airport, har sai da jirgi su ya tashi, sannan suka dauki hanya. "Hmm! Haka take kamar mai hankali an jima zata fara halinta?" Murmushi Walid yayi ya ce mishi. "Kuma ita ce macen da zuciyarka take so ba?" Kallon hanyar yayi tare da gyara glass din ya ce mishi. "Kusan haka,amma bana jin zamu zauna for long time!" "Me yasa ka ce haka?" Walid ya tambaye shi, cizon lips dinsa yayi alamar yana jin ba dad'i. "A rayuwata da nayi a baya kalilan cikin mutane suke sona, bayan kai da Faruq bana jin akwai mutanen da zasu kaunace ni, har su nuna min hanyar gida, a hankali ya gangara gefen hanya tare da dafe kirjinshi. "Walid kasan waye ni?" A hankali yake sauke numfashi. "Ka samu mutanen da suka sace ka?" Juyawa yayi ya kalli Walid a tsanake. Sannan ya girgixa mishi kai yana mai lumshe idanu. "Ji nake kamar ina cikin wannan dajin, gani nake kamar koda yaushe zasu farauce ni su kama ni, a da can baya naki dawowa gida ne saboda kada su cutar da kowa, amma a yanzu bayan rasuwar Mai Martaba na fahimci kome ya kare, sai dai kuma shigar Gwamnati al'amarin Fada ya sani jin wani irin tsoro kada akwai mutanen da suke goyan bayan gwamnati a cikin fada. Idan haka ya faru tow rayuwar kowa na cikin fada is not safe, a koda yaushe wanda ya sace ni zai cigaba da farautar rayuwata, har sai na kara gudu da kafana." Ya fada yana cire madubin idanunsa. Shiru Walid yayi kafin ya ce mishi. "Idan na gaya maka wani magana zaka yarda?" Tadda da motar yayi suka cigaba da tafiya. "Na ajiye aiki, na Haima ne sai watan gobe zata ajiye ta dawo nan mu cigaba, don kai na dawo domin Baba ya fara gaya min wani magana ya ce kana bukatar wani a gefenka." Cike da mamaki Faris ya ce mishi. "Akwai hatsari shiga rigima ta". Murmushi yayi yana faɗin. "Amma kasan kodan mahaifina dole na dawo ko?" Murmushi yayi ya cigaba da tuki. "Abu biyu ne a gabanka, abu biyu nake tsoron rasawa Mai Babbar daki da wancan Yarinyar da ka kasa boyewa kana tare da ita ka san sau nawa su Paul suka tab'a ni domin yadda kake kallonta lokaci zuwa lokaci idanunka yana kanta, rayuwarka tana zagaye da ita ne tsoro kake kada wani abu ya same ta?" Dariya yayi daidai suna isa kofar gidansu Walid din, aka wangale musu kofar suka shiga bakiɗaya. "Kana nufin don kada a cutar da Zainab nake tsoro? Tab aukuwa da na tabbata malalaci, ka manta ina raye aka tab'a mai martaba sai sune ba za a tab'a su ba? Allah ya kyauta kawai amma ai mafaraucina yana sane da inda nake raye, sannan yana tare da ni kamar inuwata ne, shi yasa ba zan tab'a yarda nayi wani kuskuren da zai shiga rayuwata ba." Yayi parking a cikin harabar gidan. Daga can kudu na cikin gidan, Alhaji Mamman Abba yayari da Alhaji Kabiru Hamud Yayari, sai Alhaji Nuru Yayari, rasawa suka yi tare da gaishe su, sannan suka mike zasu nufi cikin gidan, Alhaji Mamman Abba yayari ya ce musu. "Faris ka shiga ka fito muna jiranka." Gyada kai yayi yana faɗin. "Tow!" Suka shiga cikin gidan, sun samu Mahaifiyar Walid kasancewar shine da na biyu a gidan, "Gaishe ta suka yi." Cikin kulawa take kallon Faris ta ce mishi. "Ikon Allah rabonka da gidan ranka shi dade tun kafin ka bar gida, yau gaka a cikin gidan nan. Masha Allah" ta fada tana murmushi, gyada kai yayi yana faɗin. "Eh Umma!" Kasancewar tun suna Yara haka ake kiranta. "Allah sarki ya mai babbar daki?" "Tana lafiya!" Ya fada a hankali, sun jima har aka kawo musu abin tab'awa, sama sama ya tab'a sannan ya mike. "Zan tafi, Walid sai mun hadu." Mikewa yayi ya rako shi har waje ya ce mishi. "Faris jikina yana bani wani abu, ka taimaka min na taya ka aiki!" Murmushi yayi ya ce mishi. "Ni fa ba zan yi wani aiki don rayuwata ba, ciwon da aka ji min a baya ma ya isa, motsina kaɗan ake jira zaka ga mutanen nan sun fara bayyana asalin true colour dinsu, ni kuma nayi alƙawarin ba zan yi wani motsin da zai cutar da mutanen kirkin da suke zagaye da ni ba." "Idan sun kuma basu fahimci yarenka ba fa?" "Haka zan yi hakuri domin idan basu fahimci yarena ba, haka zan yi hakuri idan ta kama su kashe ni ma, ba laifi su yi duk yadda suke so. Tunda suka iya kashe duk wanda ya shiga musu gaba gaya min who am i da ba zasu kashe ni ba? Yayari house yana bukatar zaman lafiya mai daurewa, idan ta kama na bada rayuwata domin zaman lafiya me kake tunanin idan haka zai samar da zaman lafiya. Itama Zainab na ajiye abinda nake ji a tare da ita zan sallame ta domin ta haka ne kawai zan samu zaman lafiya ba tare da wani ya cutar da ita ba." Ya fada yana cigaba da tafiya a hankali. "Faris kana magana kamar baka yarda da kowa ba." Nuna kanshi yayi kafin ya ce mishi. "Ni? A'a na yarda da kowa domin da idanun basira nake kallon kowa ba da wata manufa ba, sannan kada a haka ya tab'a ranka." Suka saka dariya, yana son Faris saboda kirki adalci da hakuri. Shi tunda yake ba zai ce ga yaushe ya ga fushinsa ba, asalima mutum ne da ya san yadda yake rayuwa da mutane sannan baya rena hanyar saka wasu farin ciki. Haka yasa yake bada lokacinsa akan majinyata sa. Idan da zaka ka ga yadda yake tara Mahaukata yana basu labari suna kuka suna dariya sai ka ɗauka an halicce shi ne domin wadannan Mutanen. A hankali ya isa wurin yan uwan Babansa, kuma manya daga cikin fada. Zama yayi yana kara gaishe su. Shiru yayi kafin ya ce musu. "Gani nan!" Ajiyar zuciya Alhaji Mamman Abba yayari ya sauke kafin ya ce mishi. "Ni da Kabiru Hamud Yayari, muna tare da kai, sannan muna da yakinin zaka zama sarki wata rana, shi yasa muke son mu gaya maka wani abinda yake shirin faruwa." Ya saka aya a wurin, kafin Alhaji Kabir Hammud Yayari ya ce mishi. "Nuruddeen Yayari, shima ya shigo cikin tafiyar tare da niman goyan bayanka bayan hukuncin da Mai Babbar daki ta dauka." Ya fada yana kallon Faris duk sai ya shiga rud'ani, yana son sanin me Mai Babbar daki ta saka yi. "Kwantar da hankalinka mai babbar daki bata yi wani abu ba." Inji Alhaji Nuru Yayari!" Ajiyar zuciya ya sauke yana kallon ƙasa. Kafin ya ce musu. "Ina jinku!" "Dama Mai Babbar daki ta ce a fitar da wanda zai tsaya takarar gwamna ne, nan da shekara biyu." Wani irin abu yaji ya dake shi, ya d'ago kai fuskarshi bata wani nuna alamar mamaki ko shakku ba, asalima fuskar ta tafi daidai da yadda yake tun dazun ne, murmushi yayi yana kallonsu.."Shi kenan duk abinda ta ce ayi kawai ba mamaki akwai abinda take hangowa da yafi lissafin kowa ne, shi kenan ko akwai wani abu?" "Eh akwai abu kai idan har ana niman wanda zai tsaya takarar shine muke ganin da mu bari waje, mai zai hana mu nimo daya daga cikin mu Nuru Yayari, shi zai fi kowa wannan aikin sannan zai iya kome domin kuwa." "Allah yasa mu dace sannan sai ayi yadda ta ce." Ya fada ya kuma ki yarda ya kara wani abu akan haka, abin ya matuƙar basu mamaki yadda yaki magana akan shirin Mai Babbar daki, ganin ba zai kara cewa kome ba, sai suka sallame shi suka kira Walid tare da tambayoyi akan meye matsala Faris me yake so me yake bukata? Murmushi yayi sannan ya ce. "Da farko dai shi likitan ƙwaƙwalwa ne, sannan kuma likitan Mahaukata ne idan har zaku shekara kuna son magana mai tsawo a tare da shi ku kai mishi mahaukaci ko mai cutar ƙwaƙwalwa zai muku bayani akan shi." Shiru suka yi baki daya kafin suka ce mishi. "Yana son mulki ko baya so?" Lashe bakinsa yayi kafin ya ce mishi. "Baya son mulki a yadda na bincika zamansa a Amurka, an bashi matsayin shugaban asibitin ƙwaƙwalwa da yake Machigan amma bai amsa ba, an bashi matsayin da dama bai amsa ba. Abu daya yake faɗa shi ba a halicce shi don mulki ba, an halicce shi don ya fada soyayya da ƙwaƙwalwar mutane ne, kasan wannan matakin? Idan har mutum ya isa wannan matakin kada ka ce zaka tab'a mishi aikinsa da lissafinsa, a takaice duk wanda suke tare da shi ba sonsu yake ba domin yana zaune da sune domin haka suke son.ya zauna da su. Sai dai abu daya da na fahimta a rayuwarsa na yanxu da ta baya." Ya fada yana cizon lips dinsa a hankali kafin ya d'ago kai ya kalle su. "Mai Babbar daki da Matarsa wacce na rasa gane kansa amma cikin mata ukun nan akwai wacce matukar ka tab'a zaka iya mutuwa." Gyara zama suka yi tare da cewa. "Wacce a cikinsu?" Musamman Alhaji Mamman Abba yayari, yadda yayo maganar a zabure, "ko yar wajen Junaidu?" "Ba ita ce ba ce," "baturiyar?" Girgiza kai yayi. "Yar wurin Mardiya?" "Baffa ni ban san wacce yaƙe lissafi akanta ba, amma tabbas yar wajen Junaidu zai sake ta." "Tow dole mu san abin yi ba zai ja mana abin kunya ba, don sake yar gidan Junaid kamar sabawa Marigayi ne bayan ransa." Inji Mamman Abba yayari. "Ina ruwanka idan ya so ya sake ta, amma maganar gaskiya shine kawai ya saka baki na tsaya a takarar gwamna." Inji Alhaji Nuru Yayari. Nisa Alhaji Kabir Hammud Yayari yayi yana faɗin. "Ni kuwa sai nake ganin dole a binciko matar da yake so,.sannan dole idan har zai sake Yar Junaid. Ba haka kawai Attahiru Shehu Yayari zai saka ya auri yar Junaid ba. Zan binciko idan na su abinda yasa Junaid da Attahiru suka hada auren ba makawa Abba yayari zaka tsaya almana a madadinka na ubansa ya rabu da ita." "Kamar ya?" Inji Walid, gyara zama Alhaji Mamman Abba yayari yayi ya ce mishi. "Walid listn to me, Malam Junaid Gobir ana zargin yana da hannu a kisan Attahiru Shehu Yayari da Saddam Tanimu Jatau, kafin rasuwarsu Attahiru Shehu Yayari ya tabbatar min da Junaid zai bada yarshi ga Faris don Allah na saka a idanu akanshi." Mikewa Alhaji Kabiru Hamud Yayari yayi tare da Alhaji Nuru Yayari suka bar gidan suna masu ce mishi Allah ya bashi sa'a. * Shiru yayi yana sauraren Mai Babbar daki, ya rasa meke mishi dadi. Ya d'ago kai a hankali ya zuba mata idanun. "Ba don na isa ba, ba don na kai ba. Ki janye bukatarki na bada goyan baya ga siyasar nan don Allah ki min wannan Adalcin ki cire kanki!" Dariya tayi tana kallonshi tare da duba littafin da yake gabanta ta ce mishi. "Kasan me yasa na shiga?" Girgixa kai yayi yana gabanta yana kallon yadda take murmushi. "don kai na yi shi, domin ka ni na baka kalamai na na kuma gaya maka sai kayi nasara koda shine abinda zai kawo karshen rayuwata matukar zaka zama sarkin zanzibara dole na bada rayuwata." Taya zai gaya mata gundarin hatsarin da yake tattare da hukuncinta? Murmushin bakin ciki yayi ya ce mata. "Muna kuskure amma bama gane inda muka kuskuren sai dai wannan hukuncin ba shine daidai ba, kiyi nazari da kyau ki yi hangen nesa, You don't need to fight for me, ni ba yaron da aka sace ba ne, don Allah kada ki saka hayakin da zai fitar da na rami waje." Ya fada yana mai....... 08130269641 *Account Details:* *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* My book isn't Free! 500N [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 33 Mikewa, ya nufi waje, juyawa yayi yana kallonta. "Ummina akwai hanyar da zamu iya tsallake shi, amma a wannan takin kowa niman wancan karagar yake, Rilwanu karami ne a cikin gidan Yayari, bana son na rasa ki kamar yadda na rasa Abbana." Ya fada yana barin parlourn, shiru tayi amma ina zuciyarta ta zarme da son yayi mulkin kuma ko yayya ne ba zata tab'a barin wani ya amshi kujeran danta. Kujeransa ne kuma zata bada dukkanin kome har da rayuwarta zata bada don ya rayu a ka. *** Saimah Shaiba. Kallon Iram take da take kwance cikin ruwa ta lumshe idanunta. "Wai meye matsalarki? Kin san ba zaki iya min kome ba, me yasa kika zo? Haka don Allah kin wani zo kin b'ata min rai. Beauty!" Turo kofar yarinyar tayi, daga ita sai bikini tare da wani mayafi da ta daura a kugunta. "Mommyna!" Mika mata hannu tayi ta sumbaci hannun, sannan ta zauna a gefenta tana sumbatar wuyarta zuwa fuskarta. "Beauty baki yi fushi ba?" Murmushi tayi ta ce mata. "Mommy kana fushi ne da abinda ba naka ba? Kana fushi da abinda yake mallakarka, ke kin sani fushina akanki ƙalilan ne!" Ta fada tana sumbatar bakinta zuwa goshinta. "Beauty!" "Mommy bari na nuna miki sabon idea din da na samu!" Tashi tayi ta fita can sai gata dauke da nutella, ta isa gaban Saimah, ta janye rigar wanka da ta saka ta fara shafa mata tana goga mata a jikinta har inda lissafin mai karatu zai tsaya, sannan ta koma ta ajiye kwalbar kafin ta fara bin ko ina tana lashewa kamar ta samu alewa, lumshe idanun tayi domin yarinyar ta kurewa kome nata lissafin, haka suka fada duniyar kazamai, tashi Iram tayi a buge ta bar dakin kayanta ta saka tana me barin gidan bakiɗaya. Tuki take har ta isa, wani wawan horn tayi tare da tura kan motar cikin gidan bayan an wangale mata gate din ta shiga, kifa kanta tayi tasan Abbansu baya gari shi yasa take yin yadda take so, da yana gari ba bata isa ba. Sannan Abid da Nawwas da Yunus ko Nuraim suna tsoron Uwarta ba wai tsoron wani abu ba, yadda zata saka iyayensu mata a gaba yasa suke share batunta. Haka ta nufi cikin tana tangadi. Kallo daya Maluma ta mata da take tsakar gidan tana shan iska, ta kirata. Ba musu ta isa gaban Maluma kamar zata fada kanta ta ce mata. "Maluma kirana kike?" Wani irin d'aci ne ya ziyarci makoshin Maluma ta ce mata. "Iram!" Juyawa idanunta tayi ta ce mata. "Na'am." "Me yasa kika zabi wannan hanyar? Kin ga Yan uwanki maza na yin haka ne?" Lumshe idanunta tayi ta ce mata. "Basu yi saboda kina musu addu'a, ni kuma bani da mai min addu'a idan ba Abba ba ko kema Ikhlas kikewa Addu'a." Ta wuce tana faɗin. "Kowani tsuntsu kukan gidansu yake ni wannan shine kukan da tawa Uwar tayi." Ikhlas Ina kwance karatu nake kaina yayi zafi, na ji wayata tana ringing. Dauka nayi ina daga kwancen. "Mamana!" Tashi zaune nayi ina raba idanu nace mishi. "Abbana!" "Na'am yar abbanta!" "Abba yaushe zaka dawo?" "Kin gaji da zaman jirana ne?" "Eh Abba!" Na faɗa ina kallon tv parlourna da yake kara na rage karar na ce cigaba da cewa. "Ina kewarka Abba!" "Ga Mijinki!" "Hmm!" Na faɗa ina tura baki. "Abinda zaki yi, ki burge ni shine ki zauna lafiya da shi, wata rana a kawo min Yaranki na ganku cikin farin ciki, kina murmushi tare da mijinki a gefenki, shine kawai abinda zaki yi ki burge ni." Shiru nayi don maganar da kamar wuya. "Allah da gaske nake, Allah ya albarkaci rayuwarku da zuri'a dayawa yadda xan kalle ki ma na yi alfahari da kuma" "Abba!" "Ki min alƙawarin zama da shi da zuciya ɗaya!" "Abba!" "Alfarma nake nima a wurinki don Allah!" Da sauri na ce mishi. "Abba in sha Allah, zan maka." Murmushi yayi mai sauti yana faɗin. "Allah ya cika rayuwarki da albarka." "Amin Ya Allah!" Sai na fashe da kuka, bai yanke kiran ba, sai da nayi sosai sannan na fara ajiyar zuciya. "Ki min alƙawarin zama da shi no matter how!" "Nayi Abba!" Na faɗa ina kallon tv. "Ki min alƙawarin zaki zauna da shi at any cost?" "Nayi Abba!" "Zainab ina kara niman alfarman don Allah kada ki wulakanta Mijinki don Allah! Da ina gabanki da zan zuba gwiwata a kasa, ina niman alfarman ki taya mijinki yakin da zai taso miki da iliminki da baiwarki don Allah ki min wannan alfarman ki taya shi ta kowani fuska." Kuka nake tare da kifa littafina a fuskana ina kuka kamar an yi min.mutuwa, don yau nake ji kamar Abba ya daure ni da igiya, sai nake jin kamar ya cika min kasa a gwiwata na kara jin kamar kaf duniya babu wanda ya tab'a niman abinda Abba ya nima. Haka yayi ta rarrsshina kafin ya katse kiran sannan, na cigaba da kuka a hankali, har barci ya dauke ni. Ji nayi kamar ina yawo a sama, bude idanu, daidai ya shiga da ni dakin. Dan hasken da ya ratsa dakin yasa ni kai hannun na kai fuskarshi. "Why you?" Daga nan barci yayi gaba da ni, kwantar da ita yayi ya kwanta a bayanta, ya rungume ta a hankali. Bai san kalmar kiyayyar mace ba, amma a idanunta yana hango kiyayyarshi da mishi kallon son kai, kalamar ta na kashe me yasa kai? Sauka yayi daga gadon ya koma parlourn wayarta ya dauka a hankali ya shiga bincike, shine har Whatsp dinta, bibiyar wayar yayi a hankali ya dauki wayar ya tafi dakinsa yayi linking what'spp dinta da laptop dinsa ya bude, 😁 backup din kome nata tun daga bude Whatsp dinta, murmushi yayi lokacin da yake hango wasu abubuwan da take whatsp, a rayuwarshi da ya gamsu ko kashe shi zata yi bai biya tarbiyyar da ta samu ba, abu daya tsaya mishi a rai shine chat dinta da Uwais kafin ya zo har wanda tayi blocking dinsa, kallon kofar dakin ya juya yayi yana mamakin yadda ta iya dakatar da kome ba tare da kowa ya sani ba. Google account dinta ya shiga ya duba history dinta, murmushi maganar Paul ne ya dawo lokacin da suka kebe ya ce mishi. "Yanzu ya dace ka fara tunanin Yara, kada ka girma yaran suna kanana ba tare da sun taimaka maka, ka duba lamarin!" Nady, Ijlal, yasan suna shirya maganar haihuwa, amma ita fa? Lumshe idanun yayi, yana jin wani irin feel deep serious, amma ita kaɗai yake jin wannan kwadayin akanta yasan sauran ya san yadda suke mishi. Mikewa yayi ya nufi waje bayan ya nufi Ijlal, ya same ta sanye da wasu tsinannun kayan barci wanda basu da bambancida na yan iska. Murmushi yayi dukkansu biyu sun san kan karuwanci. A hankali ya isa gabanta tare da damke gashin kanta ya d'agota tana kallon shi ta ce mishi. "Ni baiwarka ce, zan jiyar da kai a wannan duniyar nan, kayi yadda kake so da ni, ka min abinda zan kai sati ina cikin shauki!" Kallon yadda take magana da yanayin jikinta, duk da farkon auren bata kai Ikhlas ba, amma kwana biyu nan da tayi ta wani hada jiki al'amar hankalinta ya kwanta, murmushi yayi tare da sake kanta ya nufi ban ɗakinta, yadda ya ga tarin pants dinta da bra yasa shi juyowa ya kalle ta yana cizon lips dinsa ya ce mata. "Ke da Nady kazamai ne! Common innerwear dinku baku iya kulawa da shi!" Ya fada yana jin duk wani jarabarshi ta kau, dakinsa ya nufa sai lokacin ya lura da dakin ma yayi kura. Zama yayi akan stool yana jin wani irin kyakyamin dakin har jikinsa. Kayan da zai saka ya nufi bangaren Ikhlas, ban dakin daya dakin ya shiga tsaf-tsaf, kamar a saka abinci a ci a cikin bayin. Wanka yayi ya nufi asalin ɗakinta, ya leka ban ɗakinta wasu pants dinta da bra dinta ya gani ya dauki bra din da suke kamshin sabulun wankin, sai kamshin riyal don ya rike kamshin ko tafiyarshi Abuja sai da ya shiga Sahad store ya duba ya sayo mata, murmushi yayi, bai yarda da bata sonshi ba yasan zata so shi zai gina mata Soyayyarsa a ranta. A hankali ya nufi waje ya samu kamar an shigo parlourn, a hankali ya tsaya kasancewar parlourn da duhu, kallon ko ina yayi don fitowarshi ya fahimci an shigo don parlourn da yanayin kujerar da kuma kofar da aka bari a buɗe. Kunna wutar parlourn yayi sai gashi an zuba ruwa wani irin ruwa a jikin kujeran parlourn har da kujeran parlourn, dakin ya shiga ya dauke ta cak, yayi waje da ita har lokacin barci take hankalinta kwance kamar ba ita ba. Haka take da nauyin barci musamman yau da ta wuni tana aiki. Dakin shi ya ajiye ta, sannan ya fita yana me jin wani irin abu na dukan ranshi, a daren Ya kira Faruq, suka shiga aiki a gidan har kujeran aka fitar da su aka kai car wash, duk a daren, a daren ya kwaso mata kayanta ya ajiye a dakinsa. Wurin karfe biyu uku ya dawo dakin ya zauna yana aikinsa, har karfe uku ya tashi yayi sallah sannan ya kwanta a parlourn, kiran sallah farko ya tashe shi, ya tashi yana fita ya samu Faruq alamar a gidan ya kwana masallaci suka wuce, nima a can dakin shi mafarki nake mai dad'i, sake kiran sallah ni, kamshin turarensa na shaka na fahimci kamar ba a dakina nake ba, bude ido nayi dakyar tare da janyo wayata, yanayin warm din dakin ya kara fahimtar da ni, tashi daga gadon nayi ina duba jikina, na nufi waje, sannan na wuce dakina na ga kofar a rufe, juyawa nayi dakinsa ban kawo ya dawo min da su dakinsa ba, na shiga niman kaya, wani jallabiyarshi na gani a wardrobe na ga bakiɗaya kayan wurin Jallabiya's ne don haka na saka wata ash colour. Na wuce nayi alola sannan na zo na gabatar da sallah, shima hirami na yafa, ina idarwa kuwa sai gashi lokacin ina addu'a, tsayawa yayi yana kallona daga bakin kofar, sai da na gama na mike tare da juyawa ina kallonshi, yadda kuka san an sakawa katako kaya haka nake yawo a cikin kayan, murmushi yayi ya ce min. "Kin yi kyau!" Ya tako inda nake, ya ce cire min hiramin ya daura min a hankali, sannan ya kai ni gaban madubi. "Haka wasu daga cikin matan Larabawa suke sakawa, idan sun fita yawon shan iska " ya fada a daidai kunnena yana kai bakinshi kunnena a hankali na janye kunnena ina juyawa fuskarmu ya kusan haduwa da juna na ce mishi.."Me yasa ka dawo da ni dakin nan!"lashe lips dinsa yayi yana zungure goshina ya ce. "Mafarki nayi wani kamar dodo ya zo ya dauke min ke!" Ya kai hannunsa kuguna yana me dafa min su. Buge hannunsa nayi na wuce na ce mishi. "Bani key ɗin dakina?" Na mika mishi hannuna, zuwa yayi ya sumbaci hannun yana faɗin. "Babu!" Ya koma gaban wardrobe din ya fara cire kayanshi, sai da ya kwabe daga shi sai gajeran wando, iya cinya dauke kai nayi naki kallonshi, can na kara kallonshi kirjinsa a murde yake irin na cikakken namiji, hadiye yawun tsoro nayi, dauko wata Black single yayi yana mai juyowa ya kama ni ina kallonshi. "Na burge ki ne?" "A'a!" Na faɗa ina tura bakina, "ok zo ki taya ni barci juya kin hana ni kwana da matata!" Ya fada yana mika min hannu. "A'a ni dai!" Na faɗa ina juya bayana. "Allah ya shirya ki!" Ya fada yana mai cigaba da kwanciyarshi. "Ki zo ki kwanta." Ya fada min yana juya min baya. "Zan kwanta a parlour kawai!" Juyowa yayi ya ce min. "Kin san bana wasa da ke!" Ba musu na nufi gadon na kwanta, ina tura mishi bakina, naki cire kayan ina kallon bayanshi ina gudun kada ya juyo. "Ki bar kallona!" "Ni yaushe na kalle ka!" Na fada ina hararanshi. "Yanzu ma harara na kike!" Shiru nayi naki kallonshi. Juyowa yayi yana kallon yadda nake tura baki, don a takure nake. Lumshe idanuna nayi can na ji shi ya matso min, nayi saurin bude idona, nima nayi baya. "Meye haka?" Murmushi yayi yana kara matsowa kafin nayi wani yunkuri ya riko kwalar rigar ya matso da ni jikinshi, kafin ya saka hannu bibbiyu ya yaga rigar jikin har ƙasa. "Don Allah kada ka min haka im not ready!" Na faɗa ina zare idanu. "Me yasa baki shirya ba?" "Please ka barni na bude zuciyata, idan ka min haka ka tabbata mara adalci ba zaka tab'a zama adali a rayuwata ba, zan ta maka kallon tsana da kiyayya ka bar ni na bude zuciyata, wallahi bana jin kome akan ka don, wannan rayuwar al'ummar baya ne suka yi. Duk wata rayuwa ana ginata da aminci amma idan ka ga zaka iya ka yi amma kayi hakuri ba zan tab'a kaunarka ba, kuma ba zan tab'a mantawa da abinda ka min ba, zan rayu kana sauke hakkinka amma duk lokacin da ka bukaci haka mutuwa ce tafi cancanta da rayuwata, koda Allah zai hada jininmu ta zuri'a zan rayu ina tsanarsu har karshen rayuwata." Ma faɗa ina kokarin danne hawayen da yake zuba min, sannan yadda nayi maganar cikin sanyin murya, yasa shi kallona na cigaba da cewa.."kayi hakuri ni ba sonka ko kaunarka ce bana yi ba, kawai bana jin kome akan ka ne, taya zan ki halittar da Allah yayi, ko farce aka ce na halitta ba zan tab'a ba, amma idan ka kyale ni zan rayu ina jin ka a matsayin shugaban kuma zan kasance mai maka biyayyar har iyakar rayuwata, kawai lokaci nake bukata Please ka bani lokaci ka ara min lokaci a cikin wanda kake da shi a yanzu!" Na faɗa ina shafa kanshi. "Ka fahimce ni ba gudunka nake ba, amma ina son samun nutsuwa ina bukatar nutsuwa, ina bukatar duk abinda na.baka ba zan ji zafi ko ciwo ba, bana son ayi ta tsanarka, ban san me yasa Abba yake bayanka ba, a duk lokacin da na ganka Abba nake gani a gefenka, don Allah kada ka min haka ka yi hakuri ka ji, zan zame maka bango a duk lokacin da ka ji zafi ko b'acin rai ka tuna ina nan domin ka, amma a yanzu ka yi hakuri ban san yadda xan dauki lamarin ba, kayi hakuri ka yi hakuri ka yi hakuri Kayi hakuri Sadaukina." Na faɗa hawaye na zuba min, sannan na shiga shafa bayanshi don yayi min rumfa. "Da ciwo a rayuwarka, ka bani damar fahimtar irin ciwonka, a idanunka babu soyayya haushi da takaici nake hangowa, na fahimci haka ne tun daga ranar da muka hadu, akwai ciwo akan fuskarka, fushi da fusata suna cikin nan dinka, ka bude min na ga yadda zan shiga sai na baka kome amma ka sani idan muka rayu a haka har abada zamu ta tsanar juna, ni Salmanun Faris Attahiru Shehu Yayari na aura, ba wani na daban ba. Kai kanka kana bukatar ganin likitan ƙwaƙwalwa domin" rufe min baki yayi ya kwantar da kanshi a kirjina yana sauke ajiyar zuciya a hankali nake shafa bayanshi, yadda yake hakki ya sake matse ni sosai a jikinshi na kara fahimtar magana ta ce take huda duk wani lungu da sako na jikinshi, maganar Abba na jiya har da wannan sannan shi ya tirsassa ni bin wannan hanyar idan har da gaske Faris bai da lafiya tow akwai matsala.... 08130269641 *Account Details:* *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* My book isn't Free! 500N [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: Yau ita ce farko a rayuwata da nake kwance da namiji, kuma a jikina abin ya zame min sabo ko nace banbarakwai, sai dai haka bai dogara da abinda zuciyata take hakaitowa ba, ta fi raja'a akan waye mutumin da yake kwance jikina, a hankali na kara cusa hannuna cikin gashin kansa wanda yake tarawa har ya wuce yadda muka saba gani, sai dai dayawa likitocin ƙwaƙwalwa zaka samu suna tara irin wannan sumar, wasa da gashin nake ina jin wani irin nauyi a zuciyata da gangan jikina ba nauyin kwanciyar ba, yadda zan boye kaina har na iya saka shi dariya. Kalaman Abba ya sake dawo min sabo. _Ki daina kuka haka! Alfarma na karshe da zan nima shine don Allah ki min alƙawarin zaki saka shi ya bude zuciyarshi, akwai jinya a tare da shi amma dole sai kece zaki iya jinyarshi don Allah ki min wannan alfarman don Allah ki bude mishi zuciyarshi. A yanzu baya jin kome a ransa hatta sauran yana zaune da sune ba don yasan me yake tafiyar da rayuwarshi ba, yana tare da su amma bakiɗaya bai san makomarsu ba_ Ajiyar zuciya na sauke tare da jin nauyinsa ya karu, haka yana nufin barci ya dauke shi. Nima gyara kwanciyata nayi muka kwanta a haka. Wurin ƙarfe goma na safe naji wuyarshi tana ƙara, bude ido nayi ina jin karar wayar, motsin da yayi ne yasa na saka hannu a hankali na janyo wayar na saka a kunne na. Ban duba sunan ba kawai na saka a kunnena. "Haba Babana, me yayi zafi da zaka kori Yarinyar da sassafe haka?" Kasa kasa na gyara murya na ce mata. "Barka da safiya Mai Babbar daki, ki yi hakuri amma yana barci idan ya tashi." "Yana barci?" Yadda ta tambaye ni, sai ya bani mamaki. Na ce mata"eh!" "Kashe wayar bakiɗaya." Kashe wayar nayi kamar yadda ta ce, nayi shiru kafin barci yayi gaba da ni. Barci sosai muka yi daga ni har shi, kiran sallah azhar ya farka da ni,har lokacin yana barci gyara mishi kwanciya nayi, na zuba mishi idanu. "Bana son ana kallona!" Ya fada yana rufe gefen fuskarshi da hannu ɗaya, zura kafa nayi zan sauke ya ce min. "Me kika min dazun nan?" A dan karkace na zabga mishi harara na wuce hanyar fita. "Kayanki yana dakin nan!" Cak na tsaya ina mai juyowa na kalle shi. "Anan kuma?" Tashi yayi ya nufi ban daki yana me rufe min kofar bam. Takaici yasa kamar na bishi ban dakin na kamo shi nayi ta kwala kanshi da kasa. Kwafa nayi na zauna sai da ya fito kallo daya nayi na dauke kai, sannan na wuce ban daki amma sai da na dauki kayana kafin na wuce ban daki na shirya bayan wanka na fito na samu yana saka takalmi, gyara gadon na fara na share dakin, parlourn shi na dawo na gyara kafin na wuce ban dakin na gyara na ga ya ajiye innerwear dinsa na saka a washmachine da yake ban dakin na wanke na maka a inda na ga alamar ana shanya ne, kafin na fito. Na same shi yana zaune a parlourn alamar waya yaƙe. "Waye yace ki kashe min waya?" Kallo daya nayi mishi, na wuce waje, kitchen dina na nufa na hada abin karyawa kunun tambrau na hada na zuba sugar kaɗan sai fan cake da nayi na, ina gama soyawa, na dauko date Honey na zuba a kai, na dauki nashi na nufi parlourn shi na waje na kai don naji muryansa da Nady, shiga parlourn na ga abinda suke yi dauke kai nayi na ajiye mishi sannan na wuce ban kula su ba. Da na fito na nufi bangarenshi na karya ina nazarin yadda zan fuskanci matsalarshi, fita yayi ban kara jin duriyar shi ba, na gama na koma kitchen na wanke kayan da muka b'ata. Ina main parlour na ji motsin Mr Brandy, shiga kitchen din nayi, na gaishe shi kafin na nemi wuri na zauna murmushi yayi ya ce min. "Ina ji a jikina kamar wa'adin aikina ya zo karshe!" Ya fada yana kallona. Murmushi na mai da mishi na ce mishi. "A'a wa'adin zamanka bai kare ba, sai dai zaka bar gidan nan, idan ya so sai ka bude gidan abinci na musamman a cikin garin nan!" "Why?" Ya tambaye ni, cizon lips dina nayi kafin na ce mishi. "Yana da kyau ka fahimci girma da daraja na addinin Muslunci, mu mata muslmai muna da iyakar da ya dace wasu mazan su shigo gidan mu, sannan idan na ce ka bar gidan nan lokaci guda ban maka adalci ba, amma idan kayi tunani da kanka zaka ga abinda ya dace." Na mike zan fita ya ce min. "Shekaru goma sha biyar ina aiki da shi." "Ba laifi ba ne, zai iya binka waje ya ci a can nan gidan matan aure ne." Na fita, ban gayawa mai gidan ba don nasan zai iya kin amincewa, haka yasa na zubawa Brandy idanu, haka kawai gidan matan aure wani kato ya zo yana mana girki, itama Nady ta nime wanda zai na mata girki amma ban da namiji. kofar Gabas Mai Babbar daki ne ta saka shi a gaba, ta rasa ta ya zata mishi magana don tunda ya so gabanta yake zaune. "Dazun Zainab ta ce kana barci!" D'ago kai yayi yana kallon yadda take kallonshi, kafin ya juyar da kanshi can gefe guda yana kallon wurin. "Ta ce kayi barci shine nace ta barka sai ka farka da kanka, yaushe ka fara barci haka!" Idanunta ne suka cika da kwalla. Bata manta farkon zuwansu da Nady take tambayarta yadda take, ta ce baya barci ita a saninta da shi aiki yake kwana yi idan zai yi barci bai wuce minti arba'in zuwa hamsin ba, yana farkawa, zai sha magani ya fita aiki. Da ta tambaye shi bai mata karya ba ya ce eh baya barci kamar sauran mutane, a lokacin da ta tambaya Abdullahi ko akwai ciwon da yake hana mutum barci ya gaya mata akwai laluran tab'in hankali ma sai ta ji hankalinta ya tashi, idan ta ce bata cikin tashin hankali tayi karya, rasuwar mai martaba yanxu da son ya samu mulki ya kara mantar da ita halin da danta yake ciki sai yau da aka ce yana barci, sai ta ji kamar tafi kowa sa'a. Kallonshi take da wani irin kauna da soyayya irin na d'a da Uwa. "Ya kake jin kanka?" Shaƙar iska yayi ya fesar, ya ce mata. Sai ya rasa me zai ce mata ma, abinda ya iya fada mata shine . "I'm okay!" Ya cigaba da juya kofin hannunsa. "Ko zaka iya gaya min dalilin da yasa ka kori Ijlal!" Bai san yadda zai ce mata ba, amma shi dai ya san cewa yarinyar ya kamata da laifin aikata abu. "Bata jin magana!" Ya fada yana rike kofin hannunsa, Mai Babbar daki ba iya ilimin mulki take da shi ba, amma kuma Allah ya bata ilimin fahimtar abubuwan da baki bai fitar ba, tana karantar yanayinsa, kafin b'atarshi abinda ya faru a daji, yasa ta ƙara fahimtar shi ba mutum ne da yake mai da abinda ya faru ba, don haka ta ce mishi. "Tayi maka laifi ko? Me yasa su Nadiyyah da Ikhlas basu laifi?" Ta kara jefa mishi tambaya biyu a lokaci guda. Murmushi yayi ya ce mata. "Nady" cizon lips dinsa yayi yana tsotsa, kallon wannan dan Yaron nan dai take mishi cikin wani irin shauki da soyayyar Uwa irin wacce ake kira da Mother affected, murmushi tayi ta ce mishi. "Me kake son gaya min akansu, mata uku ne da kai amma ace biyu kullum basu da matsala sai daya." "Saboda basu damu da ita ba!" Shine iya abinda ya iya furtawa. "Basu kishi da ita kenan?" Murmushi yayi yana kallon kasa. "Ko baka gaya min ba, nasan abinda kake so na san abinda baka so, idan ma kalle ka sai na ga kamar murmushin da kake yi ba ita ba ce a fuskarka. Ka tsane ni ko?" Girgiza kai yayi yana mai mikewa ya ajiye cup din hannunsa. "Zainab fa?" D'ago kai yayi yana kallon yadda take karantar yanayinsa. "Na barta tana karyawa!" "Ka dawo da Ijlal!" "Tow!" Ya furta tare da barin parlourn. "Idan baka da ra'ayinta shi kenan sai kayi niyya ta dawo!" Girgiza kai yayi yana faɗin. "Zan duba!" Ya fita, ba tare da ya kara cewa kome ba, a zaune a wurin Hajiya Mardiya ta kirata ya kai sau goma. Dauka tayi cikin haɗe rai ta ce mata. "Ki bawa Yaya Yarima!" Ba musu ta kashe ta kai mishi, sannan ta sake kiranta. Dauka yayi ya ce mata. "An gaida Uwar Sarki Matar sarki, Magajiyar Zanzabira. Me kike son gaya min?" Duk da wanta ne amma shi yake bata wannan matsayin da Allah ya bata. "Yaya?" "Na'ma Magajiyar Zanzabira!" Ka tambayi Matarka da Yarta me ta aikata har Salmanu Faris ya korota? Daga nan zuwa gobe idan na ta fada ta dawo ɗakinta idan kuma tayi shiru kafin gobe warhaka zan aiko mata da sakon da yafi ta mutuwa zafi." "In sha Allah zan tambaye ta." Haka kuwa yarinyar nan taki magana sai kuka take. Faris Yana tsaye gaban mara lafiya yana, mishi tambayoyi ya ce mishi. "Ya kake jin kanka?" "Likita da sauki ba kamar da, da nake ji kamar na kashe kowa ba, amma yanzu ina jin zuciyata tana samun sauki kaina ya dai na ciwo." Murmushi yayi, sannan ya rubuta mishi magani ya ce mishi. "Akwai wani therapy da yake asibitin kwararru ka fara zuwa wurinsa ko za a dace." Murmushi yayi yana faɗin. "In sha Allah!" Sannan ya sallami mara lafiyar, ya kuma cigaba da aikinsa, Nurse Nana ce ta shigo ta mika mishi wani file. "Doctor don Allah a duba lamarin nan tun last week suke son ganinka!" D'ago kai yayi ya kalli Yarinyar. "Me yasa ba ku bawa Bashir ba?" "Doctor Bashir yana wurin Tiyata! Kusan a satin nan sau takwas ya shiga tiyata!" Shiru yayi ya cigaba da nazarin abubuwa da yake gani a cikin file ɗin, "sun yi Ultrasound da X-ray?" "Eh gasu nan!" Ta mika mishi. Duba hoton kan yayi yana mai kallonta ya ce mata. "When suka fara zuwa?" "About four weeks!" "Shine baku gaya min ba?" "Ka tafi aiki sannan." "Ko ma yaya ne sai ki gaya min yadda zan dakatar da kome!" Shiru tayi, "ku gaya musu za ayi mishi aiki nan da awa ashirin da hudu, ku fara shirin a dauki blood simple dinsa, a mishi duk abinda ya dace sauran kuma a bar min zan duba." Da sauri ta fita cikin farin ciki domin wannan shine karon farko da ya fara shirin shiga aiki da kansa, yadda ya nuna mata muhimmancin aikin yasa ta fita ta sanar da sauran likitoci, a take aka samu likitoci biyu da zasu yi assister dinsa. Wunin ranar shirin aikin ake yayinda wasu daga cikin likitocin suke ta cewa Allah ya ayi kuskure a aikin, domin ya kwashi kunya. Ba tare da sun san irin baiwar da Allah ya mishi a dakin tiyata ba. Aikin da zai yi mai matuƙar hatsari ne, don haka ya nutsu a office dinsa yana aikin bincike da kuma wasu abubuwan, zuwan shi Abuja aiki uku yayi aka samu nasara amma dukkansu babu aikin da yayi kamar wannan su wadancan aikin daga jini ya shiga kwakwalwa ce sai wanda ya bugu a kai, sai wanda kashin kan ya danne ƙwaƙwalwar, haka yasa shi yin nasara akan wannan aikin. Shi fa Best likitan ƙwaƙwalwa ne kuma kaf Nigeria su hudu ne, Professor Abdul ya rasu, sai wani bayarabe a Lagos sai wani Dr Amin a Kano sai shi a Zanzabira, bayan ya gama ya fito kallon Nurse Nana yayi ya ce mata. "Ina bukatar dalibai da wasu likitocin da suka zo Internship, da masu practical sai nurse da suke department na neurologist, idan zan yi aikin!" Kallon agogon hannunsa yayi ya ce mata.."zan tafi zuwa gobe da safe zu shiga aikin, Bashir ya amshi ganin marasa lafiya." "Tow Doctor!" Sannan ya bar office dinsa ya nufi inda motarshi take Faruq na ganinsa ya fito ya bude mishi. "Barka da aiki!" "Yawwa!" Ya fada yana bude wayarshi kiran mai babbar daki ya gani, sai dai bai bi ba ya cigaba da duba wayar ko zai ga kiran Zainab amma bai gani ba, haka suka nufi gida. Lokacin da suka isa ya samu kome tsaf-tsaf har da karin kamshi. Daga kitchen naji dirin motarsu, don haka na fito ina kallon Faruq. Amsar jakar nayi nace mishi. "Na gode!" Na amsa, na bi bayanshi yana zaune na same shi, ajiye jakar nayi na kuma fitowa ma dauko mishi ruwa da kunun aya. Na kai mishi ya kurba ruwan kaɗan kafin ya sha kunun ayar da yaji dabino da kwakwa sai kayan kamshi. Kallona yayi ya ce min. "Yayi dad'i!" "Na gode!" Na furta tare da tattara kayan da yake cirewa wani abu da baku sani ba, nifa Allah ya daura min kula da kaina da kuma inda nake shi yasa yana cire kayan nake kwashewa, sannan na kai ban dakinsa na wanke duk da akwai dakin wanki amma na wanke pant da vest sai safarshi na shanya su, ruwan wanka na hada mishi sannan na fito na mika mishi towel. Mikewa yayi ya daura towel din. "Gobe ina da aiki 17hrs!" Ya fada cikin wani sabon yanayi. Rike hannunsa nayi ina murxawa. "Me yasa kake damuwa?" "Anan sun rena aikina ne?" Murmushi nayi na shafa kumatunsa na ce mishi. "Kansu suka rena, na san wanda yake gabana ba matsoraci ba ne, sannan maganar mutane baya damunshi, kada ka manta ni na gaya maka bana sonka bai saka ka sauya ba sai maganar wasu jahilai? Oya saka hannu a nan ka ce. Ni Salmanun Faris nayi alƙawari da Ubangijina zan yi aikina na ceton rayuwar al'umma bilhakki da gaskiya!" Murmushi yayi ya ja kumatuna ya wuce ban daki, bin sa nayi da idanuna sannan na gyara inda ya zauna. Kitchen na dawo na shirya abinci, sannan na dawo dakin na zaba mishi kayan da zai saka sannan na fito main parlour na zauna jiranshi, wayata ce tayi ƙara na ɗauka muna waya da Tauhid. "Don Allah ki turo min 20k zan biya ki soon!" Kayi login ta wayarka mana ka dauki abinda kake so!" "Ni dai bana son haka ki turo min kawai" ya faɗa, kamar zai shigo ta wayar tura mishi nayi, har dubu dari biyu. Sannan na zubawa wayar idanun, har ya fito ya zauna a table ya fara cin abinci, karar cokalin yasa na d'ago kai, sai na ga ashe har ya fito, murmushi nayi na cigaba da kallon wayata. Bayan ya gama na kwashe ina, tambayar shi ko faruq ya tafi ne? Ya ce min yana nan kiranshi yayi ya amshi na shi abincin, wurin Mai Babbar daki ya fita suka tafi bayan Faruq ya kawo kularshi, sai dare na fahimci Nady da Ijlal da basa nan, haka na zauna kamar mayya a gidan, can naji dirin motarsu, ajiyar zuciya na sauke sannan na fito na bude kofar, shiga yai ya na amsawa Faruq tare da gaya mishi lokacin da zasu fita, tuwo na kawo mishi yaci miyar kuka da ya ji kayan kamshi, kallona yayi kafin ya ce min. "Na gode!" Na lura da wani abu daga lokacin da na mishi wani abu ya faranta mishi zai ce ya gode. Nima tashi nayi na wuce dakin, ina ganin yana saka kaya, na juyo na dawo parlourn. "Kina bukatar wani abu ne?" Ya tambaye ni. "Ina Nadiyyah?" Sai lokacin ya kalli kofarta. "Tayi tafiya" "ba haka a rayuwa, duk da turawa suka rene ta amma yana da kyau tasan muhimmancin zaman tare, ita kuma amaryanka fa?" Sosa kai yayi tare da tsare ni da idanu. "Ina ruwanki da su?" "Ba ina ruwana ba ne! Dole nayi tambaya!" "Tana gidansu!" "Akan me?" Hade rai yayi yayi ya ce min. "Ina da aiki!" Ya wuce study room, ban sake jin duriyarsa ba, wucewa nayi don takaici na bi shi. "Bani key ɗin ɗakina!" Na faɗa ina hura hanci. "Na ga saniya ma!" Ya fada yana murmushi don bai dame shi ba, kamar na fashe da kuka haka nake ji, karshe fitowa nayi na koma dakin na kwanta barci kuwa ya fara daukata sama-sama, sai ji nayi kamar an danne ni, duk yadda nayi motsi sai naji kamar an kara tantame ni, innalillahi wainnalihir rajoun nake fada a cikin zuciyata tsabar azabar ji nake kamar an daura min katon dutsen abuja a kaina, gashi ni ba barci ba, ni kuma ba idanun biyu ba, haka nake ta kokuwa da numfashi ko min kashin motsin da nayi sai naji har cikin raina kwalla ne ya cika min idanuna da zaran na fara addu'a zai gudu kaina da zuciyata, kai na shiga uku haka nayi ta kokuwa amma ina ji kamar ana kara danne ni, ina jin motsin shigowarshi dakin wani ikon Allah shima wuce ni yayi duk yadda nake shure-shure, amma bawan Allah nan bai lura ba, ganin ni ɗaya nake wahala na fara ambaton Allah tare da kabbara, cikin ikon Allah sai ga kabbarar ta sauka akan harshena na fara yi da karfi, jin ihuna yasa shi fitowa da gudu da kumfa a jikinshi ya rungume ni, fashewa da kuka. "Sorry!" Yake faɗa a kai a kai yana shafa bayana. "Me ya faru?" "Wani abu ne ya danne ni!" Zungure min goshi yayi ya ce min. "Me yasa kike kwanciya babu alola, bayan kin san cewa kina da matsala." Ni dai kuka nake, shafa kaina yayi yana faɗin.."wani evil Spirit ne ake kiran shi Dannau da hausa, shi kawai yana danne ka ne idan ka kwanta maybe wannan shine na farko ko?" Ban bashi amsa na janye jikina ina kuka. "Idan ma ba zaki kwanta da addu'a ba yana da kyau ki na kwanciya da karatun Alkur'ani a gefenki, amma addu'ar tana kira ga Mala'ikun rahama ne, sannan itama karatun Alkur'ani haka take...... *Account Details:* *08130269641" *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* My book isn't Free! 500N [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: Tashi nayi na wuce ban daki na fara ƙoƙarin cire kayana sai gashi nan ya shigo, da sauri na kare kirjina, "yanzu zan fita ba zama zan yi ba!" Ya fada yana juya min baya,cire towel din yayi nima na juya mishi baya, wanke jikinshi yayi har ruwan yana tab'a ni, kafin na yi maza na ƙara kame-kame jikina, ina jin ya fita na rufe ban dakin na hada ruwan na shiga cikin sai da na gasa jikina, sannan na yi wanka na leko ina dubawa ko yana nan? Ai kuwa baya dakin na fito na shirya a nutse na saka kayana,sannan na koma nayi alola na kwanta. Wani irin dad'i nake ji yana ratsa ni, ga karatun Alqur'ani da yake tashi wayata,ga kuma nutsuwar da nake samu. Haka yasa bakiɗaya na manta da wani damuwa ma cigaba da barcina bayan nayi addu'a. Yana parlourn aikinsa Mai Babbar daki ta kira shi, shiru yayi yana kallon laptop dinsa. "Kayi hakuri Babana, na san bata kyauta ba amma kuma." "Tunda kin ce ya wuce ai ya wuce." Ya fada yana mai sauke wani irin nishi na takaici, ya rasa yadda zai mata bayani kawai sai ya bita da tow da tow. Kafin ya sauke wayar aiki a ake son yi amma bacin rai da bakin ciki sun hana shi aiki wannan yasa shi cigaba da kallon laptop din, can ya gaji ya nufi dakin wurin karfe goma saura, ya zauna a gefen gadon, sannan ya zuba mata idanu. Shafa fuskana yayi a hankali yake shafa fuskar wnada ya tilasta min farkawa, ganin shi zaune yasa ni ja da baya. Ina kare kirjina. "Ko zan samu wani abin tab'awa ba abinci me nauyi ba like tea da ko cookie?" Yadda yayi maganar bai min kama da umarni ya bani ba, alfarma yake nima don haka na tashi zaune tare da zura kafata kasa ina mai shuran takalmin da yake gaban gadon, na dauki hijab dina na fito waje, kitchen na nufa na hada daura tunkuyar tea, sannan na koma na dauko flour na fara aikin hada Cookie, na fara aikinsa ni daya can kuwa sai gashi ya shigo kitchen din,yana zaune ina aikin yana na shi aikin har wuraren sha daya saura na gama na zuba a flast sannan na ce mishi. "Zaka sha anan ne ko a parlourn?" "Muje can!" Ya dauki tiren na dauki laptop dinsa kallonta yayi da wutsiyar ido yana jin ina ma da ita kaɗai ce a duniyarshi, ina ma da babu wasu abubuwan a tare da su, daga shi sai ita ne a universe dinsu, yasan zai more mace kuma zai samu nutsuwar da bai taba samu ba, yasan zai samu abokiyar hira da Nishadi sai dai kash, yasan kuskure ne ba zai taba samun Zainab cikin sauki haka ba ajiyar zuciya ya sauke a boye yadda ba zata fahimci ajiyar zuciya yake ba, , muka fito zama nayi ina me nufar daki ya juya yana kallona. "Tafiya barci?" "Aa waytaa!" Na faɗa ina juyawa, can na dauko wayata sannan na ɗauki wayata na dawo parlourn, sannan na zauna ina mai bude data, ai kuwa kamar a mafarki na wani ya ɗan renin hankali ya min hacking din account Dina. Tsaki nayi ina faɗin.."Wani wahalallen ne ya min hacking Allah ya bashi saa tow babu kome da zasu ci mutuncina!" Murmushi yayi yana kallon yadda yake ta tsaki. "Akwai abinda kike boyewa ne da kike son ayi miki hacking?" "Wai ni?" Na nuna mishi kaina kafin na fashe da dariya. "Ai ni bani da wani abin da zai janyo min magana!" Kallona yayi ya ce min. "Me yasa bakya sona?" Ji nayi maganar tazo min bazata, ban san lokacin da na wani haɗe rai ba, na ki kula shi sake magana yayi. "Ina sonki!" Wani irin mikewa nayi zan bar parlourn ya ce min. "I know ba zaki tab'a soyayya da mahaukaci irina ba, wanda yake boye laluranshi domin kanshi " shiru nayi a hankali ya a taso daga gaban laptop din ya rungume ni. "Ki taimaki mahaukacin nan ya yi jinya tsoron a gano bani da lafiya nake! Ki min wannan alfarman ni kuma zan miki duk abinda kika bukata!" Juyowa nayi ina kallonshi, kaina a sunkuye na ce mishi. "Zan taya ka jinya da sharadina!" Murmushi yayi ya riko hannuna ya ce min. "Ke daya ce kika iya hango zahirina, daga ke sai Mai babbar daki kuka san yadda ke." Ya fada cikin wani irin yanayi, dunkule hannuna nayi ina kallonshi cikin idanunsa nake kallo ina hango tsoron da yake cikinsa, ina hango wani firgici da sarewa daga tsammani. Rike hannuna yayi yana murxawa yana mai son yin magana amma alamar shakka da tashin hankali yana kara cika zuciyar fargaba da kwararowar tsoro daga cikin idanunshi yasa na ji jikina yayi bala'in sanyi, rike hannunsa nayi cikin nawa. "Ina jin tsoron kada ki guje ni, ina jin tsoron ki san wani abu a kaina ki kyamace ni, ina jin tsoron kada na rasa abubuwa dayawa. Ina son zama dake Zainab!" Tsoron da na hango sarewar da nake gani akan fuskarshi yasa ni jin babu dad'i, ba wai don ina sonshi ba, amma tausayi da jin kai wajibi ne akanshi. Katse min tunani yayi da maganarshi muryanshi tana rawa ya ce min. "Bakya sona na sani amma kuma na yi alkawarin!" Hannuna nakai bakinshi na ce mishi. "Ya isa haka!" Idanunshi yana rawa, ina ganin yadda idanun suke rawa. "Waye kai?" "Suna ta min dariya wai ba zan iya aikin ba, suna faɗin min kome!" Rike hannunshi nayi cikin nawa na ce mishi. "Waye ya isa ya maka dariya? Kai ban gansu ba, bana jin an haifi wani da zai kalli kyakkyawan gabana ya ce zai mishi dariya zaka yi nasara zaka da ce, majinyacinka zai samu lafiya har ta shi da kafanshi amma ka yarda da Ikon Allah, babu meye sai Allah." Kanshi a sunkuye yake yana wasa yatsuna. "Idan na gama aikin gabana zan gaya miki waye ni!" Takaici ne ya kama ni da yasan yadda nake son jin gulma da gurmi bawan Allah nan ba zai tab'a ce min haka ba,kun san yadda yan jarida suke Bala'i kaunar kanun labarai kuwa? Wayyo Allah na, kamar na rufe katon nan da duka, haka na wuce daki na kwanta ina mai lumshe idanuna, tsaki nayi tare da juya baya yasan ba bani labari zai yi ba ya zauna yana bata min lokaci kamar na rufe shi da duka haba don Allah, hararan kofar na kara kunna karatun. Ban san lokacin da ya shigo ba, and the next day after sallah asuba, da na ga baya nan barci na koma ina tunanin mai ya ci? Don na cookie din yana dayawa. Sunkuyar da kai nayi sannan na wuce kitchen na hada abin karyawa wurin karfe tara saura takwas da minti talatin, kiran wayarshi nayi, sau biyu ina kira ba a dauka ba sai da na kira na uku dab zai yanke aka ɗauki kiran. "Assalamualaikum! Barka da aiki!" "Amin waalaikumunsalam Alhamdulillahi." Ya fada yana magana da wata kamar nurse ce. "Scaple?" Mika mishi aka yi, sannan ya kara da cewa.."gaze!" "Ka karya kuwa?" "Eh na tawo da plast din nan!" "Har da cookie din?" "Hmm!" Ya fada min yana cigaba da aikinshi. "Pad jini yana zuba duba min lita nawa ne ya zuba?" "Na ji kana aiki mai kake so a dafa maka? Sannan a kawo maka ko a jiraka da shi a gida murmushi yayi ina jin suna faɗin. "Doctor please a kawo mana!" "Ki min nawa su ma suna son cin girki amarya kawo musu?" "In sha Allah! Idan na gama zan gayawa Faruq ya so ya dauka!" "Shi kenan!" Aka kashe wayar. A lokacin da ta kira wayar. Yana bude kan mutumin ne, wnada ya ke yiwa aikin cire ƙari akansa, lokacin da ya bude murmushi ne ya kwace mishi, ganin ƙwaƙwalwa dan adam yana saka shi jin wani irin kauna da duk wani abu a ransa, yau da yake aikin sai yake ganin kamar bai tab'a ganin ƙwaƙwalwar mutane ba sai yau, a hankali ya kai hannunsa tare da shafa kan yana jin wani so da kaunar ƙwaƙwalwar, girgiza kai yayi cikin wani irin shauki da dad'i yake ji, shafa inda ƙarin yake yayi yana mai saka aska ya bare ledar da take lullube da ƙwaƙwalwar farko, sannan yayi na biyu. Murmushi ne mai cike da kauna, asalin kauna da soyayyar brain din mutane ya cika mishi zuciya, jin shi yake kamar ya dauke ƙwaƙwalwar ya boye yana gani yana jin dadi da nutsuwa. Kamar yadda nurse idan sun ga vein suke jin dadi har da kwadayin soka mishi allura haka Faris yake hadiye yawun bakinshi yana jin wani irin dad'i mai haɗe da gardi, baya jin a duniya za a mishi abinda zai saka shi ya bayyana kanshi kamar ace mishi yayi aikin ƙwaƙwalwar bil adam, har wani jan nishi yake irin na yaji dadin da bai tab'a ji ba, gyada kai yake cike da annashuwa. Haka ya bude ledar ya saka pad da sauran audiga ya kashe jinin sannan ya fara ƙoƙarin cire ƙarin, yana yi yana kallon jinjiyoyyin da suka samar da ƙarin, a hankali yake cire duk wani jijjiyar jini yana raba shi da ƙarin, a hankali kamar yana wasa da kan har Allah ya taimaka ya cire ƙarin daya daga cikin likitocin suka dauka, sannan ya koma daya bangaren shima ya cigaba da aikin cirewa kafin ya cire bakiɗaya, murmushi yayi yana kallon wurin a hankali ya dauko wani irin na'ura ya fara kona bakin jinjiyoyyin yana saka musu abin kamar yana kona su, sannan ya sake saka gaze ya kwashe jinin tashi yayi yayi mika sannan ya koma ya zauna ya cigaba da kona jijiyar, kafin ya shiga tashin inda ya kwanta yana kallon aikin dinke jinjiyoyyin kan yayi sannan ya kalli daya daga cikin assister dinsa ya ce mishi. "Ka mishi magana muji!" Ya fada yana juyar da wuyarshi. Taɓa mutumin yayi ya ce mishi.."Alhaji ya sunanka?" Lumshe idanunshi yayi ya kuma buɗe sannan ya ce mishi. "Alhaji Hamisu Abdulrahman!" Da yake yayi gyara zama yayi ya ce mishi. "Shekaru da iyali?" "Alhaji shekarunka nawa?" Shiru yayi,.a hankali ranshi ya motsa, duba kan yake yana son ganin me yasa bai tuna shekarunsa ba? "Shekarunta sittin da takwas, ina da mata biyu Yara goma sha uku, uku suna aiki biyu sun kusan gama jami'a, guda hudu bana zasu gana secondry school, guda uku suna aji daban daban na primary,sai daya da yake shan nono ba a yaye shi ba!" Gyada kai yayi yana cigaba da aikin. " A ina yake aiki?" "Alhaji a ina kake aiki?" Nahco hukumar alhazzai na jahar zanzabira." "Ku saka alluran barci mu karasa aikinmu!" Haka suka cigaba da aikinsu. Har wurin karfe hudu saura. --- 04:30pm Na kwashe mishi tuwonsa da nayi,.yayi laushi yayi kyau sai kamshi yake yana tashi, dirin mota da naji na zata faru ne sannan bakiɗaya na manta ban bude kofar shiga gidan ba, ina ji ana buga kofar tare da kunduma Ashar na fahimci dangin Ijlal ne, ban yarda na fita a haka ba sai da na dauko hijab dina sannan na saka na kuma rufe kofar dakin kafin na dawowa na bude kofar, ban saurare su ba na juya ina me barin wurin, don kada su min abinda zai bani haushi na musu rashin mutunci. "Ba dole ba, wani yayi rawa balle dan kaɗi an zauna sai asiri ake anan niman miji da dangin mijin!" "Ai dole an gama ihun ba a son miji tsoho da tsohuwa na can na bin halara!" Babu amfanin biye musu akan me xan saka ma biye musu ma? Kwashe abincin nayi na saka na mai babbar daki, da nashi da Faruq, sannan na koma na juye kome na rufe na wanke kayan da na bata wurin karfe biyar na kira shi. "Assalamualaikum! Ya aikin?" "I'm done!" "Alhamdulillahi congratulations!" Na faɗa ina jin wani dad'i yana ratsa ni ko na kome yayi nasara, don haka na ce mishi.."na gama zo a ɗauka!" Na faɗa na kuma karawa da cewa. " A ci a hankali domin yanzu na kwashe!" Murmushi yayi yana jin dad'i. Ina cikin aiki ina jin habaicin da suke min da ba'a, haka bai saka naji haushinsu ba tunda ko sunana suka kama ba zan kula su ba, ina zaune a kitchen Faruq ya iso haka na yi ta fito mishi da abincin na ce mishi.."kafin ka isa ka tsaya ka bawa mai babbar daki na ta. Wannan kuma naku tare !" Wani zare idanu yayi yana faɗin.."yau kin gama da ni wallahi!" Dariya nayi na ce ya kai zasu ci zan gaya mishi, yana fita na wuce kitchen na tura mishi sakon. _Abincin nan kai da Faruq ne! Kada ka cinye a hana shi_ Na tura mishi can kuwa sai ga sakonshi ya dawo min shida. *Akan me zaki hada ni da shi? Salon ya rena ni! Ni na hakura da abincin* Akan me xan bashi hakuri sai na tura mishi da cewa. _Ok ka ce ya ci ya bar sauran zan ci dama ban diba ba_ Turo min da jan emoji ya yayi ya ce min.. *Hauka nake da zaki ci abincin wani kato? Ki ji da kyau cinyewa zamu yi min wanke kwanikan* Da dariyar na wuce dakin bayan ba rufe kitchen da key, Ijlal ce ta tawo gabana tare da tsare min kofar. "Zan shiga ne?" "Akan me? Bayan abinda kika yi ya kore ni, yanzu ma bai ishe ki ba sai kin kara min da Wani?" "Kin ga ni ma ban san hujjarshi na rufe dakin ba, bani wuri na wuce." Tasowa yan uwanta suka yi, muryan mai babbar daki ya ratsa mu. "Kul nace mara kunya idan bata zauna dakinsa ba a ina zata zauna? Dakinki zata zauna bayan abinda ya kama ki kin aikata shine bari ki sake aikata wani? Yau zai zo ya kawo mana karshen rashin mutuncinki!". hakuri suka fara bata tana fada inda take shiga banan take fita ba. Ta ce mata. "Ba tone-tone ya kawo ni ba, na zo na gaya miki ne idan zaki wanke zuciyarki, ku buga kishi mai tsafta Bismillah idan kuma kina da wani abu a ranki ga hanyar, bana son tashin hankali kece karama kece kullum ake samun matsala dake, haka ta gama fadar sannan ta juya zata fita ta ce min.."duk wata mace jaruma ki binciki tarihinta bata samu kome ba sai da ta sha gwagwarmaya, ita kamar kanwa ce a gare ki , kiyi hakuri da ita ki kauda kanki zaki sha mamaki" fita tayi na bi bayanta har waje ina mata godiya harara ta tayi cikin murmushi ta ce min.."Mara kunya kamar da gaske." Tana tafiya na dawo basu daina habaicin ba, tunda na shiga na rufe kofar ban bi ta kansu ba. * Faruq yana bawa abokan aikinsu abincin, ya koma ya kai na Ogansa office, daidai fitowarshi daga wanka kenan, murmushi yayi yana kallon kulollin abincin cike da shauki, yana ganinsa yana cikin farin ciki amma duk ranar da yayi aiki a can baya ranar hatta hiransa na daban ne, saka hannunsa yayi yana zagaye kular abincin. "Sir tare da ta zuba mana!" "Idan baki fa?" "Yau kana cikin alkhairi dumu-dumu, ba zaka yi haka ba!" "Au haka ne? Tow yau rana ta ce kai ma haka ka min wancan lokacin da ta zuba maka naka kai ɗaya nima ni daya xan ci!" "Sir ta ce zata kira ta gaya maka!" "Eh ta gaya min ban yi niyya ba ne!" Ya fada yana kashe mishi idanun ɗaya. Mai abu sarki, amma bai ga laifinsa ba. Duk wani likita yana matuƙar tsoron a mutu akan table dinsa, haka yasa yake jin wani farin ciki, shi Faruq ba sabon abu ba ne ganin shi cikin farin ciki asalima haka yayi mishi dad'i. Haka dai yayi ta jawa faruq rai da yaƙe shima kwadayayye ne, kuma duk laifin Ikhlas ne da ta haɗa wannan rigimar ta haɗa musu rigimar sai da Faris ya gama ikonsa ya bashi abincin shima a tare suka ci abincin. Ya fita ya kara duba mara lafiyar ya samu yana ta barci, sai da ya gama duk abinda ya dace sannan suka fito, zuwa gida. Lokacin da suka iso kallon.Faruq yayi ya ce mishi. "Ka huta gobe maybe sai jibi da yamma zamu shiga asibitin domin na gaji yau!" Tun farkon zamansu duk abinda yayi ya samu nasara tow ranar yana dogon magana har yayi ta dariya. A saninsa haka ne musamman yau da yayi aikin farko,.fita Yayi da kayan abincin yayi ta shiga da shi cikin gidan, sannan ya mishi sallama, kafin ya wuce abinsa. Ina kwance ya shigo parlourn, tashi nayi ina kallonshi. Don ban zata shi ba ne yana ganina ya zauna a kujera karban kayan hannunsa nayi na wuce dakin na hada mishi ruwan dumi, na kawo a karamin roba na saka kafarshi, kwantar da kanshi yayi da kujeran yana sauke numfashi. "Na gaji sosai! Ruwan zafi nake so sannan xan yi barci!" "An kusan shiga sallah kake kiran barci? Ba wani barciin da zaka yi sai anyi isha!" "A gida xan yi su. Domin xan iya faduwa a massalaci." Ya fada da gaske ban daki na wuce na hada mishi ruwan dumi na dawo na kalle shi," ko zaka yi wanka Ijlal tana jirnka." Bude idanun yayi ya kalle Ni kafin ya tab'e baki ya ce min. "Tayi miki hauka ne?" Girgiza kai nayi na ce mishi. "A'a sai kace wata mara hankali bata min kome ba, asalima fitowa nayi na ganta a parlourn!" "Nayi karya don bana son kallon da yake min irin nayi shagirigirbau, "karya kike munafuka, baki gaya mishi rufe min kofar da kika yi ba ? Anya zaki gamu da rahamar Allah kuwa? Mata sai munafunci ke ba zan ce miki mata ba ma yarinya... *Account Details:* *08130269641" *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* My book isn't Free! 500N [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: AKunya ce ta lullube ni, kallon yadda nake rarraba idanu yasa shi dariya. "Zo ki min tausar wuyana Please!" Ya fada yana kallona. "Ni kuma fa?" Inji Ijlal tana kallonshi, ban san me ya mata ba don ni dai kaina yana sunkuye kunyar abinda ta min yasa na kasa d'aga kai na kalle shi. "Zo ki zauna anan!" D'ago kai nayi ina kallon abincin gabanshi, abinda na fahimta shine ijlal ni ce ya dace na yi kishi akanta, amma sai ita take kishina duk da Mai Babbar daki tana ji da ita amma bata gani, kusan haka zaman gidan ya kasance ya kwana da ita yazo wurina ya ci abinci har zuwa lokacin da Nadiyyah ta dawo, yadda ta tafi bamu sani ba, haka ta dawo bamu sani ba domin farkwa muka yi muka ganta, a lokacin da ta lura da na koma dakinsa da zama bata iya boye kishinta ba. Ta rike baki cikin mamaki take cewa. "Amma nan kika gama ihun bakya sonshi, me ya dawo dake dakinsa? Munafika " da yake bata ji kunyar gaya min magana ba, nima sai ban ji kunyar mata yaren da ya dace ba, na ce mata. "Na zo na dauki abinda kike dauka ne, naga duk abin wa dodo daya mukewa tsafi!" Nadiyyah yar jidali ta fara ihu da masifa da tijara, wucewa kitchen nayi. Don ni dai bani da lokacinsu, ina kan maganar mai babbar daki ne, abinci na daura don yanxu ma baya gari sun tafi Maiduguri akan wani workshop tunda yayi aikin nan yake yawo a tsakanin likitoci da sauran teams kuma wani ikon Allah sai gashi babban Ministan lafiya yana shirin kawo ziyara zanzabira, sannan zuwan da ministan lafiya zai yi zai shiga fada sannan zai gana da shi kanshi Salmanu Faris, bayan nan zai tattauna da wasu likitocin ƙwaƙwalwa a nan zazzaɓi da gwamnatin Zanzabiran bakiɗaya, a wannan lokacin bai gayaawa kowa ba daga ni sai Mai Babbar daki, domin da zai gaya mana daukata yayi muka tawo gidan da dare, muna zaune a ɗakinta. Tana kishimgid'e ta kalle shi tana faɗin. "Sadauki." Kallonta yayi yana juya lamarin, na fahimci bai iya bada labari ba ne sam. "Ummi ministan harkokin lafiya zai zo ganin asibitin nan!" Kura mishi idanu tayi kafin ta kalle ni, "ina jinka!" "Dama!" Sai ya fara sosa kai yana nazarin ta yadda zai bata labarin, data ma bude na fara duba BBC Hausa shafin su, labarin rangadin da ministan lafiya zai yi zanzibara ya ke page dinsu.."Mai Girman ministan lafiya, Alhaji Umaru Ghali Dawanau, zai kawo Zanzabira wata nasara ce ga shi kanshi Babban likitan ƙwaƙwalwar da ga marigayi Attahiru Shehu Yayari." Na karanta ina kallonta. "Congratulations!" Na faɗa ina kallon yadda yake dan murmushi. Zai matuƙar wahala ka hango wani abu a fuskarshi sama da murmushin nan sai ka nutsu da kyau zaka fahimci fushi da b'acin rai yana ninke bisa idanunsa. "Dama ku na gayawa kawai!" "A'a dole ayi yar walima!" Ware idanu yayi na d'ago hannuna na kai idanunsa bai janye ba, sai ture hannuna da yayi na ce mishi. "Allah na zata baka tsoron idanunka ne." Na faɗa ina kokarin mai da hankalina kan maganar mai babbar daki. "Ke ki ajiye sakarci ki fadi abinda ya dace." "Ummi ya ce a'a a tafi kawai a haka tunda baya so nima bana so!" Na faɗa ina kallonta, amma tsokanarshi nake ina yakushinsa da kafana gajiya yayi da abinda nake ya janye kafar. "Allah sai ka kai ni wurin Maluma!" "Dare yayi!" Jan rigarshi nayi nace. "Ummi ki ce ya kai ni naga Maluma!" "Tashi tayi ta shige ban daki ta ce. "Idan kun gama rashin kunyar ku bar min dakina barci nake ji." Ta fada tana jan kofar. Kunnena ya riko yana faɗin. "Baki jin magana!" Ya mike rike da kunnena. "Allah ka sake min kunnena." "Idan ban sake ba fa?" "Zaka biya ni ne idan ka cire min kunne!" Dariya yayi yana faɗin.."Sai ki yi kuma!" Haka muka dawo, sannan labarin ya fita, ai kuwa Mai Babbar daki sai da tai yar walima, Ijlal ta zo gidan tare da Nady, ni ban samu zuwa ba kasancewar makaranta mun fara exam. Haka suka yi hidimarsu bana nan, ina dawowa na shirya sannan na zo nima, anan nake ta ganin iskanci kala-kala, dakin da na zauna na shiga na zauna abuna. Lokacin da na shiga Mai Babbar daki tana tare da baki, duk da a kishimgid'e take amma sai da ta tashi zaune ta saka a kira Mata Daularh, ina kwance rub da ciki, sai ga Daularh. "Lafiya kika shigo nan?" "Yunwa nake ji!" "Baki san hanyar kitchein ba ne?" "Dibo mata mana, ta dawo makaranta ga yunwa!" "Mai Babbar daki yarinyar nan kina saka mata pampas!" "Eh ba kome!" Ta fada tana kallona tana fita ta harare ni. "Dube ta yaushe zaki girma? Kawai kina ganin mutane kin shigo dakin kin zauna Kamar wacce aka miki wani abu!" Kwalkwal nayi da idanuna. "Kada ki min kuka, idan Mijinki ya zo sai ki mishi ni dai kada ki tara min mutane !" Ya juya ta fita na ce mata.."Ummi idan yazo zan yi kukan kin amince?" "Kallona tayi tana faɗin.."yaushe zaki girma?" Dariya nayi ina kifa kaina. Girgiza kai tayi tana faɗin. "Ba zaki daura min cutar damu ba." Ta fita shigowar Daularh da abinci ya sani jan stool na ajiye na fara ci ina kallon yadda take ya tsina fuska. "Ke!" Kallonta nayi , can sai ga dan wurin Aneesah yana shigowa ya kwabar da abincin bakiɗaya kamar wanda aka aiko shi. Kamar nayi kuka haka nake kallon abincin.."yanzu an kyauta min?" Na kalli abincin kawai na kwashe na tattara a tiren na fito waje lokacin ya shigo gidan bayan an tashi taron ya kalle ni, ya ce min.."kin ci abinci?" Nuna mishi tiren nayi ina jin kamar nayi kuka na ce mishi.."ya zubar min da shi." Rike baki yayi yana daukar Yaron ya ce min. "Zo muje eatry!" " Na juyawa da sauri na nufi ciki na dauki mayafina da wayata da pose dina na tawo cikin mutane na cewa mai babbar daki. Nayi kasa da muryata bakiɗaya ta bani attention dinta"Bari na raka shi!" Juyowa tayi tana faɗin. "Daga ke har shi baku jin magana, sai ki tafi ai!" Yake nayi, na wuce ina dariya a raina abinda na fahimta mai babbar daki ita fa akan Yaranta bata da wani makiyi kuma kowa masoyinta ne, tura baki nayi lokacin da na tuna bana sonshi. Haka kawai Abba yasa ni zubar da mutunncina, kamar yasan abinda nake tunani ya ce min. "Sorry kina ta pretending akan abinda bai zama dole akanki ba ko?" Da wutsiyar idanun na kalle shi ai kuwa muka hada idanu fuskewa nayi na cigaba da kallon wani wurin har muka shiga mota, shi da faruq suna gaba ina baya. "Kina jin yunwa ko?" Ya tambaye ni, "eh!" Na fada a takaice, shiru muka yi wakar taushi na dan kwairo yana tashi a motar, saita glass din gefenshi yayi yana kallon yadda nake latsa waya. "Me yasa kika sallami Brandy?" Daga shi har Faruq zuwa min idanu suka yi suna jiran mai zance. "Gani nayi ya girma da zama kuku bayan, dukkanmu mata ne kowacce tayiwa kanta girki and ba muharramunmu ba ne!" Ganin zan ja mishi aya da hadisi sai gashi ya ce min. "Sayyadah maganarki gaskiya ce!" Inji Faruq, kallonshi nayi shima ya d'aga min gira yayi, hararansa nayi na murgud'a bakina. Lumshe idanu yayi yana girgiza kai. Dauke kai nayi ina tura baki, ban san ya aka yi ba sai ji nayi ya kama bakina da hannunsa, kwalkwal da idanuna nayi ina kallonshi. "Murmushi yayi ya ce. "Kin kora min Mr Brandy Kuma baki bami wani abincin ba!" Ya fada yana kallon kwayar idanuna, dauke kai nayi saboda ina jin tasirin kallonshi a jikina haka yasa ni sunkuyar da kaina cikin matsanancin kunya ce ta kama ni, naki yarda na kalle shi, wannan shine karon farko da naji kunyar yadda yake min mad'e amma wani bangare na zuciyata ya tuna min. *Ke mutimin da bakya so shine kike mishi dariya idan ya fara tunanin kina sonshi ne fa?" Dauke kai nayi ina haɗe rai, domin kuwa haka kawai naji raina yana ƙara b'aci. Wani shagon abinci ya kai mu, tun kafin mu isa akan san da zuwanmu. Ashe bayan tafiyarmu, faduwa Ijlal tayi garin ta biyo mu, aka kuwa yi ca a kanta bin nima ya samu. Ai kuwa aka nufi asibiti da ita. Duk da abin ba wani abu ba ne amma yadda ake ririta lamarin zai ka ɗauka wani abu ne haka yasa aka taru zuwa asibiti. Bakiɗaya ahalin Yayari suka cika asibitin, an kira Salmanu Faris ya kai sau goma amma kafin ya ɗauka. -- Yadda ake kiranshi yasa shi dauka ya fito bayan ya fara cin abincin, naso na tsayar da cin abincin amma sai na cigaba can da na ga bai dawo ba na juya sai naga shima ni yake kallo, yana magana a hankali. Ajiye cokalin nayi ina kallonshi. Fuskata dauke da tambaya, shigowa yayi ya zauna yana murmushi. "Ci a hankali!" Murmushi nayi ina wasa da abincin, "yarinyar nan bata da lafiya ne!" "Ya Salam." Na ture abincin ina me mikewa, rike hannuna yayi ya ce min. "Zauna ki ci!" Haka na zauna ina ci ina kallonshi, ajiye cokalin nayi na goge bakina .."Na koshi!" Daukar pose dina yayi ya fita, sannan ya wuce muka nufi asibitin. A hanyar asibiti, na kalli wurin da ake sayar da ice cream. "Kina so ne?" Lashe baki nayi ina gyad'a kai nayi. "Mu koma wurin can!" Ya nuna mishi, shan kwana yayi ya je kofar ya tsaya. "Flavor?" "Mint chocolate!" "Brush zaki yi?" Sai yanzu na kara fahimtar shi mutum ne mai matuƙar tsokana. "Wai ta fadi ne?" "Allah ya sawwaka!" Na faɗa ƙoƙarin share zancen, ni yarinyar ai ta bani mamaki.. Faruq na shigowa ya ja motar muka nufi asibiti, ba wani babban al'amari ba ne fa domin mun samu ana ta hira da ita sai bandeji da aka daure kafar da shi, amma tana ganinsa ta fara narkewa tana son yin rashin mutunci, ta hanyar rigima.. nima sai na kauda kaina tare da danna wayata, tunda na ji tana faɗin ya duba ciwon naga yan uwanta sun fara fita nima mikewa nayi zan fita ya ce min. "Baki ji ba!" Juyawa nayi ina kallonshi, "ina zaki?" "Zan je Faruq ya ajiye ni a gida." Kallon idanuna yayi ya ce min. "Ok go for yourself!" Yadda yayi maganar yasa ni fahimtar kamar a fusace yayi maganar, don haka na koma na zauna. Ganin haka yasa tayi ta min abu tare da yi mishi abubuwan da ya biye mata, suka yi ta yi kaina a sunkuye. Ni dai ban san kome ba, but naji ba dad'i yadda yake abu akan idanuna. “please ka kai ni sai ka dawo!" Da mamaki a fuskarshi ya kalle ni, "ki je wurin faruq ya kai ki idan ba zaki iya jirana ba." Lashe bakina nayi kafin na juya na fita, cak ya tsaya sai kuma ya kasa yin kome ya zama kamar abin da take mishi yana gundurarsa, haka ya mike yana faɗin. "Zan tafi sai gobe!" "Ok!" Ta fada tana matse idanunta. Fitowa yayi don yasan Faruq ba zai tab'a tafiya ba tare da ya jira shi ba, nima ina cikin motar ya shigo ya motar, gida muka nufa kamar ranshi a b'ace yake haka da muka isa daki na shiga nayi sallah, ina idarwa naga key ɗin bangarena, na wuce na gaji kayana na kwashe na nufi bangarena, su ci kansu. Tunda na shiga na ga ko ina tsaf-tsaf. Dakina na wuce na cire kaya na saka masu sauki sannan na kwashe ice cream din na kai firj don yayi melt, sannan na jefa dan wake, ina gamawa a kitchen din na ci ka wanke flat ɗin. Duk yadda ya so ya ga fuskata naki, haka na kwana, washi gari ma na wuce makaranta ban kara yarda mun hadu ba. Har aka sallame ta a daren ina jin suna fada da Nady, ban yarda na kasa barci nayi barci sosai, washi gari ina da exam na fita abuna can dayawarsu. A hankali watan azumi ya gabato....... *Account Details:* *08130269641" *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* My book isn't Free! 500N [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 37 Ban san ya aka yi ba, ni dai a bangarena ko girki bana yi, amma ashe haka yana mishi zafi, yadda na watsar da lamarinsa shi da Matanshi, abin nasu da har ya kai gaban Mai Babbar daki, ita kanta da tayi musu sulhu sai da ta tuhume shi da laifin rashin kai mata abinci, abinka da babban gida wanda ake jira ayi, a lokacin rasa ta cewa yayi domin rigimar Nady da Ijlal ne ya kai su har gaban mai babbar daki, sannan yadda Nadiya take ihu da masifa yasa kowa yasan me ya kawo haka itama Ijlal, cikin fushi mai babbar daki ta ce su b'ace mata a gaba bakiɗaya su wuce gidan iyayensu domin ita babu macen da zata hana danta sukuni, wurin karfe uku na yamma na dawo a gajiye na same shi kwal a cikin gidan kamar mayye, tunda nayi sallama na wuce dakuna na bude na shiga na ajiye kayan hannuna sannan na wuce, ban daki nayi alolan sallah la'asar, don yin karfe daya muka shiga sai yanzu muka fito. Shigowa yayi dakin ya ga na fito daga ban daki, kallo daya yayi min yana zaune a bakin gadon na dauke kai na shimfida abin sallah, ganin ban kula shi ba har na tashi sallah sai abin ya dame shi , ina sallah wayata ta fara ringing da yaƙe a jaka na bar wayar sai gashi ya dauko ya ciro wayar, ganin yayi na rubuta My Everything, sai da ya kalli inda nake, haka bai dauka ba har wayar ya tsinke, aka.sake kiran anan ne ya dauki lokacin ina zaman tahiyya, yadda ya dauki wayar yasa na fahimci Abba ne, sannan shima ya kama girmama wanda yake wayar. Sai gashi yana gyata karya, lokacin da na idar ya kalle ni cikin nutsuwa don har sun yi sallama. "Malam Junaid ne ya kira!" Ya ajiye min wayar dauka nayi na kalle shi, kafin na ce mishi. "Idan bai ci arzikin Babanki ya kira ba, ya ci arzikin abokin Abbanka ko?" Ina fadar haka na dauke wayata na cigaba da addu'a sai da na idar sannan na koma kan wayar har lokacin yana zaune a wurin bai tashi ba.. kiran Abba nayi don na ga number shi ta gida ne, ina dauka na shiga ihu don ya ce min ya dawo dazun kuma ya kira wayar a kashe ga sako nan ya bada Tauhid ya kawo min, nayi godiya kamar Yaya. Sannan muka yi sallama na barshi a dakin, ina cikin aiki Tauhid ya iso shi ya shigo da Tauhid din ya kawo min kayan tsaraba, kifi babban kwali, kai kaya kala-kala gasu nan,.haka na wuce da su store na, na turawa Tauhid dubu ashirin don nasan halinsa, shirya kayana nayi sannan na wuce na cigaba da aiki dama tuwo zan yi na dauko babban kifi na fasa a miyar tuni na tashi miyar da gidan, da nayi tuwon mai babbar da na kaiwa Sarkin kofa domin ya kai mata sai na shi, a bakin shi na ji labarin su Nady basu nan dukkansu sun bar gidan, Allah ya kyauta nayi sannan na koma ina shiga na same shi ya daura ɗaya kan daya sannan ya zuba biyu son ranshi ya kwashe kifin, ya zauna yana ci kamar shi ya dafa min, tsayawa nayi ina kallonshi. "Gaskiya kada a kara min haka" na fada ina wucewa na samu saura Malmala biyu kacal ya bar min ban san lokacin da hawaye ya cika min idanun ba, gashi ana kiran sallah haka na wuce nayi sallah da wanka, don fushi nake da shi saboda abinda yayi min a gaban Ijlal. Bayan na fito na samu shima ya tafi massalaci amma wani ikon Allah ya dauke flat din ya kai kitchen, ya wanke kamar ba shi ya ci abinci ba, sai yar rubutu ya bar min a samar kular. _Please ki bar min abincin nan zan biya ina son ayi min dumammenshi ne!_ lallai ma wato ni bani da rabo a cikin abincin da zan girka da hannuna, daura ruwan zafi nayi na shiga duba garin semo da garin dawa nazo na tankade ana kiran sallah, nayi talge na wuce na yi sallah ina idarwa sai da nayi addu'a sannan na fito na tuka tuwon da garin semo, na fito na gyara wuce nayi sallah isha, ina sallah naji ana ta shewa ashe Ijlal ce suka shigo ake ta shewa. Daga auren dai a sani na sun yi rigima tana zuwa gida na uku kenan. Ko lokacin da na kwashe abincina, ban leka su ba, na kwashe abincin na wuce daki, wurin ƙarfe takwas sai gashi tare da Nady, ina babban parlour ina kallon wani film. Kallo daya na musu sannan aka yi sallah na amsa daga nan na cigaba da abinda nake. "Ke !" D'ago kai nayi na kalle ta , wato Nady bata da hankali amma ganin irin kallon da na mata yasa ta shiga hankalinta. "Ke bakya fada da mijinki ne?" Murmushi nayi shi kanshi jira yake na mishi kwabar da na saba sai na fasa tare da cewa. "Ki tambaye shi Mijinki, ko Bama fada?" Daga haka na cigaba da kallona, sai da ta shiga sai ga shi ya fito. "Na zata zaki ce bakya sona ne." "Dama na gaya maka ina sonka ne?" Na tambaye shi ina gyara zamana, "Wai me yasa bakya sona?" Kallon shi nayi kafin na cigaba da kallona don haushi kawai nake ji, "Ina barcina?" Dauke kai nayi ina cigaba da kallona can dai na gaji na mike tare da nufar kitchen na kawo mishi abincin sannan na cigaba da kallona, fitowar Ijlal tayi turus ganin ta fada mishi jollop din taliya, ya sha kayan dad'i amma ta fito ta samu yana cin wani abu yasa abin ya mata mugun ciwo, bata san lokacin da ta koma ajiye abincinta kan kujerar parlourn ta yi wurgi da flat din tuwon gabanshi, kallo daya yayi mata, sannan ya bi tuwon da idanu, ni kaina ban ji dadi ba, amma sai na share domin Matarshi ce sun fi kusa.."bakar munafika kawai ki kyale min mijina shine zaki zuba mishi abinci ranar girkina?" "Kwadayin Mijinki!" Na faɗa ina tattara kayana. Sannan na barshi a parlourn sun gyara basu gyara na Allah dai ya kyauta. Haka na wuce kitchen na zubar da fasashen flat dina, ina kallon yadda yake a cikin kwandon shara wannan shine karo na biyu da ta min b'arna. Fitowa nayi na wuce dakina bayan na rufe kitchen din. Washi gari bamu da exam, haka yasa na sha aiki saboda azumi Umma ce ta kara kirana tana tambayata shirin azumi na gaya mata abinda nayi, murmushi tayi ya ce za a kawo min kome. Nan da kwana biyu ana gobe azumi kenan, da yake yana tsaye yaji wayar da muke sai ya shigo parlourn ina da idar da waya ya zauna cikin nutsuwa. "Zainab!" Kallonshi nayi na dauke kai ina cigaba da abinda nake. " "Ina son ki lissafa min abin da kike bukata na azumin da za a fara." Kallonshi nayi kafin na ce mishi.."ka tambayi matanka mana ni kada ka janyo min jakar tsaba a fasa min kayan da iyayena suka sha wuyar saya min." Shiru yayi kafin ya ce min. "Kin kori Brandy waye zai na min abinci?" "Ka dawo da shi idan haka kuskure ne ai ba laifi ba ne." Na faɗa ina kokarin mikewa ya ce min. "Ban gama ba." Zama nayi ina kallonshi kafin na ce mishi. "Don Allah ka kyale ni idan baka da abin fada ina da ita ni!" Na wuce abina. "Ina son abincin shan ruwa ne domin cikin azumin nan ina da appointments na aikin mutane, ina bukatar abincin sahur da na bude baki." "Ai kana da mata sai ka saka su." "Wai meye matsalarki ce?" Ya daka min tsawa da yasa nayi shiru. Ganin yadda na tsaya a wuri guda, ya tako yana faɗin. "Idan su sun mai da ni mara daraja Why ba zan yi daraja a idanunki ba? Why Zainab kike min haka? I thought kaf duniya kin fi kowa fahimtatta ashe kuskurena ne? Me nayi miki da zafi da bakya son saurarona? Ki bani damar waye ni a gabanki, amma kin ki ko da yaushe kina guduna. Me nayi miki? Shi kenan naji kin san ba zaki iya ɗaukar nauyin ciyar da ni ba me yasa kika kora min Mr Brandy?" Sai yau naga illar koran bawan Allah nan ko wata ba a yi ba Dan Mai babbar daki yana jin haushina. "Hatta mai Babbar daki ta fahimci akwai abinda nayi miki baki yin girki ki kai mata." Sai na tsinci kaina da fashewa da kuka. "Tow ni daya ce Mace a gidan nan? Ina sai dai ka ci ka kuma yi min wulakanci a gabansu, kai ka sani na raka ka duba Ijlal amma ka kama yin abinda bai dace ba, sau daya da nace xan fita me yasa baka bar ni ba, yanzu kazo kana jin hausuina saboda kawai na fita sabgarka!" Kura min idanun yayi kafin ya haɗe rai. "Matata ce, kuma ina da ikon nayi yadda nake so da Matata, sannan akan me zaki ji babu dad'i ke da kika ce bakya sona? Tow sai me don nayi abinda zai dauke min tunanin wasu matan banza." Yadda yayi maganar tare da nunawa bai yi kome ba, ya kara min ciwo. "Shi kenan tunda haka ka zab'a sai mu zuba ni da kai wanda ya ga ba riba ya janye kalamansa." "Ok ni nawa mai sauki ne, zan tafi gidan Malam Junaid na dinga cin abincin a can!" Cak naji kukan ya tsaya min na zuba mishi idanu. "Me yasa ka rena min iyayena?" Murmushi yayi sannan ya juya zai fita na ce mishi. "Mahaifina kake kira Malam Junaid, Why ka kira shi Junaid, tunda baka san darajar iyaye ba, kuma wallahi billahi azim matukar kace zaka rena min iyayena ba zan yarda ba." Juyowa yayi a fusace sai da na razana amma ban nuna mishi ba. "Kika ce me? Da kika yiwa Mai Babbar daki rashin kunya na samu wani cikin gidanku na gaya mishi? Iyeee wato ni dan iska?" Kura mishi idanu nayi na ce mishi. "Mu zuba ni da kai wanda ya fasa ya rena iyayensa!" Na juya zan wuce dakina ya fisgo ni. "Sai dai ki rena iyayenki, na san darajar iyayena!" Wani irin abu naji ya tsaya min a rai, sannan na zare hannuna cikin nashi. "Na gode! Ba zan rena su ba, kuma na zan yarda ka ci zarafinsu ba,na godewa Allah da bana jin kome akanka balle haka ya dame ni." Na juya na barshi a nan, har dare bai ci kome ba, ina kitchen ya shigo ya samu na dafa indomie, dauka yayi nayi maza na zubar da shi a kasa. Sannan na bi ta kai na wuce. Mikewa yayi ya zuba min idanu. "Abinci kika wulakanta?" Ai shiru ma magana ce kwashe abincin nayi na azuba a bola, sannan na dauki kayan kwadayi a firji na barshi a nan tsaye, shi kuma ya kunna gas yayi girki yana ganin kiwuya ce, dawowa daki nayi na ci na kwana, washi gari sai ga Ya Nuraim da kayan abinci, daidai zai fita suka hadu suka kuwa gaisa sannan ya fita. Ni kuwa don murna na rasa in zan saka shi, ruwa ya sha ya bar gidan. Wurin karfe biyu na rana sai ga cefane, kwandon timatur uku, haka buhun tattasai da atttarabu uku uku sai albasa kai hatta ledar daure tuwo sai da ya saya ban da doya da dankalin, madara da cadbury kowa kantan kantan Nadiya aka fara kira ta dauka sannan aka kirani da Ijlal muka dauka, a hankali na kalli kayan nace mishi. "Allah ya kara budi ya rufa asiri duniya da lahira, Ubangiji ya jikan magabata, ya karawa Mai Babbar daki lafiya da nisan kwana. Mun gode sosai Allah ya kara budi" Yadda ya sake baki yana kallona ba iya shi ba hatta matansa sai na wuce abina Ai kuwa Ijlal ta ce min. "Munafuncin wannan ai hakkinmu ne kuma dole ya bamu uwar niman suna," Faruq ya saka ya kai mana kowa kitchen ina jinta bani da lokacinta a kitchen Faruq ya ce min. "Kiyi hakuri wallahi Oga yana ganin girmanki da na iyayenki balle kuma yau kin mishi addu'a koyi hakuri da shi don Allah!" Yana fadar haka ya bar kitchen din, wato kowa yana fahimtar wani abu idan nayi mishi . karfe bakwai na dare aka shigo da namar saniya da rago, kowacce an yanka mata yadda zata yi amfani da shi aka ajiye mana, ni aka fara kira na dauka yana saurare na ce mishi. "Allah ya biya da gidan Aljanna, Ubangiji ya kara maka lafiya da nisan kwana, mun gode da ciyar damu da kake Allah ya albarkaci nimanka da samunka ya raba ka da Haram kome girmansa." "Amin Ya Allah!" Ya fada yana kallon yadda nake kokarin daukar nawa, shi ya mike ya daukar min ya kai kitchen, sannan ya saka aka kira sauran matan. "Kuna da bukatar kifi ne?" "Ni ina da shi, Abba ya kawo min sai dai su." "Eh ina bukata!" Inji Ijlal, "Nady!" "Ban ciki da munafunci, nan aka kawo kaya dazun baka daukawa kowa ba amma ita ka ɗauka mata har zuwa kitchen dinta don ka saka munafunci a ranka, sannan akwai wacce Chef da na dauka zata na zuwa tana min girkin bude baki da na sadaka. " "Hmm!" Ya ce Ijlal ma ta ce mishi. "Nima za a kawo min masu taya aiki har mutum biyu." Kallona yayi, "Ke fa?" "Ka tambayi Mai Babbar daki duk abinda ta ce shi kenan!" Na faɗa mishi ina mai kokarin barin parlourn, kamar yana son na zauna ganin xan wuce ya ce min. "Ki dawo muyi magana bakiɗaya." Komawa nayi na zauna, shiru nayi ina jin shi, can ya ce mana. "Ina son nayi rabon azumi tuntuni naso haka don har mun gama da Mai Babbar daki, amma ta ce na tuntube ku! Ya kuka ni?" Kallonshi nayi ina jiran su fadi abinda ya dace. "Ina ga ka bawa kowa ta kai family dinta tunda suna da mabukata!" Inji Nady, "Ni kudin nake so a bani zan raba musu!" Inji Ijlal!, zuba min idanu yayi kafin ya ce min. "Zainab me kika ce?" Gyara zama nayi, na ce mishi. "Kafin mu mika ga danginmu, mu fara duba na kusa da mu. Akwai nayi da suke gidan nan bakiɗaya, maza da mata wasu basu cikin gidan nan, a raba musu, har na wajen raba musu, sannan a dauki mota a bi kowani massalaci idan an idar da sallah a rabawa mabukata, akwai makota a bayan fada a raba musu, sannan sai a dawo kan dangi, akwai dangin mai Babbar daki a Maiduguri da garin Farar kasa, a tura musu, akwai yan uwan Baba marigayi a bisu." "Ai suna da kudi karawa mai karfi karfi ne. "Ba dake take ba, da ni take." "Yawwa idan aka bawa dangi da makota mabukata, sai a bi kowa a bata abinda take buƙata." Gyada kai yayi ya ce min. "Kina ganin idan aka saka like 10k a cikin kowani abu ya wadatar?" "Ba iya wadatarwa ba, hatta adalci kayiwa talakawan da suke tare da Baba lokacin yana raye. Sannan kayi musu abinda baa tab'ayi ba." "Duk da lokaci ya kure kina ganin gobe ya dace a fara kome?" "A niman lahira ba a tab'a lokaci,sai dai a jima ba akai ba." "Shi kenan akwai kaji daga gidan gona za a kawo muku gobe, ya batun abincin sadaka ina son na daurawa mutum daya ce." Mikewa nayi zan bar parlour ya ce min. "Dawo bamu gama ba." "Amma ka shirya cutarmu ne tunda gashi nan kana kokarin bawa mutum daya abincin sadaka." Kallon Ijlal yayi da tayi maganar, ya juya ga Nadiya. "Eh gaskiya ne, idan adalci ne a bawa kowacce ranar girkinta." Ina jin su, ya ce musu. "Shi kenan ranar da kowacce take da girki zata yi na kwana biyu, sannan ba zan dauki kuskure da batun lokaci ya kure, akwai babban kitchen wanda kofarshi yake ta wancan koridon," wato koridona da Nady, sannan ya kara da cewa. "Zaku iya aikin sadakar a can don kitchen ne na aikin haɗaka!" Ya fada yana kallonmu bakiɗaya. "Zan tafi na kwanta" na fada mishi ina kokarin barin parlourn. "Shi kenan!" Ya ce min, da sauri na barsu suna ta mota. Kitchen na nufa na bude namar na shiga kulawa a leda, ina kirga na wata gudu, domin a yanayin namar na fahimci har da na sadaka, sai ma ware na ragon. "Kizo yana kiranki!" Inji Ijlal, tashi nayi na tsaya a bayan kujera. "Gani nan!" "Dama akan abincin da za'a na kaiwa cikin gida ne! Shima zaku saka a cikin girkin ne?" "Duk yadda kace!" Na faɗa ina jiran Ansar shi. "Kina ganin haka babu takura don sun ce aiki zai masu yawa?" "Ba kome zan gwada!" Na faɗa ina me barin parlourn sannan na koma na zuba kome namar ragon na jera a firji na daban. Haka saniyar na sakata, sannan na dauko takarda da biro na rubuta kowanne." Kayan miyar ma a daren na baza wasu. Shigowa yayi ya ga ina juye timatur din a buhu ga tattasai ma haka, juyewa yayi yana mai cewa. "Ba wani sauran abinci ne?" Kallonshi nayi don yana bani mamaki. "Akwai!" Na ce ina mai nufar kan gas din, tuwon da nayi jiya ita na ciro a firji na dumama mishi ya zauna a kujeran parlourn yaci har yana niman kari na jure mishi sauran." "Me zaki yi mana, na sahur." "Sakwara miyar ridi!" Na cigaba da aikina. "Har dani!" "Eh!" *Account Details:* *08130269641" *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* My book isn't Free! 500N [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 38 Na bashi amsa sannan na cigaba da aikina, "Ni dai Allah sai ya saka min cin amanar da ake min!" Inji Nady da take tsaye, tana ganinshi yana cin abincin. "Ikhlas wallahi ki fita idanuna!" "Abinci da yazo ya ci!" Kuma sai na hana shi ai haka ba adalci ba ne shi yasa na bashi amma kiyi hakuri na miki kuskure don Allah ki yi hakuri." Na faɗa ina cigaba da aikina, shima gulmammen sai da ya cinye abincin tas ya koma dakinta, ban san me ya faru ba sai dai ta dawo ta samu na rufe kofar kitchen din ina dakina sallama tayi na amsa mata ina mai fitowa parlourn. "Dama maganar nan ne na dawo mu, Babankin ya dawo?" "Eh ya dawo! Zauna mana!" Na nuna mata wuri ta zauna. "Ikhlas na je asibiti, sun gaya min bai zama dole na samu haihuwa ba, chance din da nake da shi bai wuce only 1% ba, shine nake son ya zo muje ayi mana dabarar da ake yi mutumin nan yaki ko zaki hada ni da Babanki ne ya taimaka min?". Shiru nayi tabbas bani mantawa akwai wata Aunty Hawwa'u a maradi da ta tab'a zuwa tana kuka ta gayawa Abba rashin mutuncin da ake mata saboda rashin haihuwa dariya ya mata, ya fara bata rubutun tsawon wata uku, da wani itacce sai gashi ko wata biyi bata yi ba, sai ga ciki, tana haihuwa aka samu namiji shine aka saka sunan Abba, suna kiranshi Imam. "Baki ce kome ba, ki yi hakuri zan gaya mishi sai naji me zai ce." Daga haka ta mike tana faɗin. "Na gode sosai! Sai da safe." "Allah ya tashe mu lafiya!" Tana fita na yi shiru me yasa take son haihuwa da shi ne haka? Tab'e bakina nayi, na shiga daki na kira Abba na gaya mishi, ya ce ba zai yiwu daga baya ace an mata asiri ko wani abu ba, ya ce idan tana bukatar taimakon shi ta gaya Mijinta, kuma sai naga wautar amsa mata, na kwanta da karfe uku na tashi na daura abincin sahur, da yake ina da abin sakwara shi na daka mana, ina gamawa na malmala, jin ana buga kofar gidan parlourn har na ji motsinsa yasa ma cigaba da aiki maybe Faruq. Haka kuwa aka yi Faruq ne ya zo amsar abinci ina ga shi ya kira shi, ina gamawa na fito mishi da nashi, na mikawa mishi sannan na wuce na ajiye nashi a dinner room, sannan na wuce kitchen na hada tea nazo na wuce, ina ga shi da Nady ne domin ina jin maganarta sama-sama, kuma kamar fada suke. Abincin nake ci har aka kusan kiran sallah, sai gata nan ta shigo shima kamar ya biyo bayanta ne, don yana tare ta tana fisga ta shigo min. "Ikhlas na ci mutuncinki don Allah? Ba niman taimako nazo ba?" Yadda yake janta tana faɗin. "Na ce kazo muje asibiti ka ce ba zaka ba, Salmanu Faris dama Wannan shine kyautatawarka a gare ni kenan?" Saka hannu tayi ta rufe fuskarta, tare da fashewa da kuka, ba karamin tausayi ta bani ba. "Idan ya amince gobe sai na ajiye ki a gidan na wuce school!" Janta yayi ya rungume ta, sai kuka take tana yi tana karawa. Dai suka bar min parlourn, bayan sun narkan min da zuciya da tausayinta. Washi gari na shirya da zan fita ita ta dauke ni a motarta don daga yadda ta zo ta zauna jirana na fahimci har an shirya kuma tayi shigar arziki babu gashi a waje, tun kafin mu iso na kira Abba na gaya mishi, haka na kaita har cikin parlourn Umma sannan na kaita na Maluma, ganin gidanmu yasa tayi ta mamaki ashe nima dai Iyayena a tsaye suke da kafaffunsu, ba kwadayi yasa na auri Mijinta ba, don ko motocin gidan da ta gani sai tayi shiru, motar Mommy Turai ta gani ta ce min. "Wannan motar gidanku ce?" "Eh!" Bata ce kome ba, ta bi bayana na kaita cikin gidan, sannan na kuma kaita wurin Maluma, suka gaisa. Shiga bangaren Mommy Turai nayi na gaishe ta alamar zata fita kenan, Tauhid na gani yana game da sassafe nace mishi. "Zo kayi dropping dina makaranta?" "Zaki bani 20k!" "Mayen kuɗi!" "Na ji!" Haka kuwa muka fita da shi ya ajiye ni a school, ita kan ban san yadda suka kare ba, ina makaranta mun fito exam Umma ta kira ni take gaya min ai shima ya zo, da kayan azumi. Bayan tafiyar Matarshi. Shiru nayi na rasa ta cewa. Karfe daya muka taso, Faruq na gani na zata shi ɗaya ne na shiga nufi motar a matuƙar gajiye. "Sannu ya exam?" "Alhamdulillahi!" Na faɗa ina shiga motar ganinsa zaune ya sani kamewa, muka bar makarantar, koda muka isa gidan aiki na kama ba wasa, sallah nayi na ga ya kawo kaji, rabawa nayi na zuba kowane daban-daban sannan na shiga aikina. Lissafina gobe zai bar dakin Nady Allah yasa ba dakina zai ce zai dawo ba, ni dai ban shirya karban shi ba wallahi. Da la'asar me aikin Nadiya tazo suka fara aiki, duk da ita Uwar matan tana kwance, a harabar kitchen din da babbar taburma, matan tana da masu aiki har uku sune suke kaiwa da komowa. Kafin karfe shida sun gama kome har an fitar da na sadaka, sannan aka kawo gidan bakiɗaya, bayan an sha ruwa muka yi bude baki gaba daya a wurin, wani ikon Allah girkin yayi dad'i yayi kyau don matar ta san hannunta, sannan irin wannan lokacin koya ake ba zama ake ba duk wani abin da bai min ba, sai ta koya daga birnin farko na Nady, an kaiwa Mai Babbar daki, bayan isha nake gayawa Yeemar me ya dace nayiwa Mai Babbar daki. Turo min bayani tayi ce mata nawa zai isa? Ta ce min dubu dari biyu yayi, na tura mata har yau wancan Dracula bai daina turo min kudi ba, haka yasa Nima nake tab'awa last sakonshi ya ce min. _Ki ci abinda na turo miki! Halak Malak din ce kin cancanci sama da haka! Flower_ haka yasa na hadawa Mai Babbar daki kayan shan ruwa. Ko shi ban gaya mishi ba, sannan ta kara kirana ta ce na tura mata wasu kudin na tura mata, Yeemar akwai taya bera barna. Bayan sallah tarawee sai gashi ya shigo min, yana kallona ganin na dauke kai ya ce min. "Gobe zaki karbi girkin ne?" Kallonshi nayi na kauda kai nace in sha Allah. Gyada kai yayi ya ce min. "Sailuba da Wildat zasu zo da sassafe na gaya mata kina exam ne." "Allah ya kai mu!" Na faɗa ina cigaba da aiki chat. Har zai fita na ce mishi. "Allah ya kara budi! Nagode" "Amin Ya Allah!" Sannan ya fita, yadda yayi min bazata shima haka xan mishi bazata. Ai kuwa a daren muka gama kome da Yeemar, da sassafe bayan an fita massalaci sai gasu Sailuba da Wildat, suka taya ni aikin gidan muka fitar da aikin doya suka gyara, aka dafa aka kwaso zuwa kitchen anan kafin na yi wanka sun gyara min kayan miya an zuba wasu a firji an gyara na markade, Sailuba ta dauka ta fita da shi waje na bata key mota ta saka min, sannan ta dawo na cire Nama kala uku daya ba miya daya na abinci, sai kaza kayan cikin saniya da zan yi farfesunsa. Sannan muka gyara kome, na saka turaren wuta a parlourn. Muka rufe ko ina muka fita, sai da na ajiye ta a cikin gida sannan na bata dubu kudin markade nace mata. "Idan na dawo zan shigo!" "Tow ki dawo lafiya, zan tafasa miki kafin ki dawo!" "Na gode sosai kin rage mana aiki!" Na mika musu key idan na wuce karfe daya ku tafi ku yanka doyar kawai ina zuwa sai suya." "Tow shi kenan!" Suna fita na ja motata, tana shiga ta ajiye sakon ta gaida Mai Babbar daki ta gaya mata aikin da suka yi. "Kin ga wani abu sabo a tattare da ita?" "A'a Mai Babbar daki, bata yi kome ba tana da kirki!" Yanayin fuskarta ya amshi yabon amma bata irin nuna ya burge ta ba. A injin din cikin gidan aka yi markade. Wani ikon Allah yau karfe daya saura muka fito, sallah nayi na samu Yeemar tana faɗin. "Ga sakonki a muje na saka miki a motarki!" "Muje!" Ina zuwa wurin motar na samu a dankare da kaya har da turmin atamfa lafayya, lace, "Yeemar wannan kayan fa?" "Kin huta sayan kayan sallah Ramadan basket kenan." Ajiyar zuciya na sauke ina kallonta, sannan ta saka min a cikin motar, kome anyi parking dinsa a basket. "Na gode Bestie! Allah ya nuna min bikinki da Yazid naci Uwar sabada!" "Shegiya kamar da gaske don wallahi cashewa zamu yi!" "Sosai biki zamu yi!" "Yawwa a cikin azumin nan zasu tambaya fa!" "Don Allah?" Na tambaye ta, "Allah da gaske! Na gama shiri tsaf ni mijina ba zan d'ago mishi kafa ba a daren farko!" "An shiga uku muna azumi Yeemar sai an jima!" Rike hannuna tayi tana faɗin. "Ba dai har yanzu babu wani abu a tsakaninki da Prince ba?" "Yeemar ki bar maganar nan ba zai yiwu ba," "akan me? Ikhlas Allah yana ganinki fa!" Shiru nayi kawai ina jinta. "Matansa babu abinda basu iya na karuwanci ba. Me zan yi mishi sabo da zai burge shi? Kawai mu bar zancen." "Ikhlas kika kishin Mijinki ne?" Ware nayi ina rufe kofar motar. "A ina kika ga kishinshi?" "Wallahi kina kishi kalamanki yayi kama da mai kishi, idan Matanshi suna mishi ke ya miki mana, ki cire son rai ki bawa Mijinki damar baje soyayyar shi da ke." Shiga motata nayi ina faɗin. "Daga yau sai bayan sallah in sha Allah!" Na ja motatta zan tafi nace mata. "Zan gayawa Abba maganar saka ranar." "Ba shi nake magana ba, rayuwarki nake magana ai!" "Ke kauce!" Na ja motar a guje, sai da shiga gidan mai ina bin layi ashe a ganana motar Uwais ne, sai da na tashi biyan kudin akace an biya min da mamaki na ja motana, zan tafi na hango yana tsayar da ni. Tsayawa nayi ya zo muka gaisa n ace mishi.."ba dai kai ka biya kudin man nan ba?" Murmushi yayi ya ce min. "Akwai matsala ne matar Yarima Salmanu Faris." Girgiza kai nayi nace mishi. "Na gode!" "Yawwa me yasa bakya son daukar number na." "Ina da aiki Please!" Na faɗa ina tashin motar, "kina tsoron Mijinki ne? Ikhlas auren nan anyi shi da wata manufa ne, Sannan mutumin da ya iya ajiye mata irin Nadiyyah Jamil Chiroma, sannan har yau ." Murmushi yayi yana kallon yadda na rud'e don ban tab'a tsayawa da wani namijin ba sai Uwais sannan ina gudun, iyayena su ji wannan labarin na shiga uku da sauri na ja motar, ina isa cikin gida na sauke ajiyar zuciya, na fita daga motar, masu tsaron babban kofar gidan nan suka taso, suna gaishe ni. "Ko zaki taya ni shiga da kayan nan bangaren Mai Babbar daki?" "Haba ranki shi dade, Wajibi ne a kanmu, Allah ya bada zaman lafiya da zuri'a dayyiba!" Murmushi nayi tare da cewa Amin Ya Allah, sannan muka cikin gidan da kayan. Har parlourn Mai Babbar daki, tana sauraren Tafsirin Sheikh Bin Muhammad, rage karar sautin tayi tana amsa sallmarmu. Ganin yadda ake ta ajiye mata kayan a hankali, zama nayi ina sauke ajiyar zuciya. "Barka da hutawa, Ummi ya Ibada?" "Alhamdulillahi, amma yau kin san kina da aiki kika zauna biyu saura?" Ita dai bata iya ganin abin arzikin mutum. "Kiyi hakuri na tsaya Sallah ne." Na faɗa ina gyara zamana na jingina da kujeran da take kai. Duk sai na kasa magana na tura baki ina jin kwalla yana shirin zubo min, da ta share ni kamar bata damu ba amma ganin ina jan hancina al'amar zan fashe da kuka yasa ta ce. "Wannan kayan albarkan fa?" Tuni na nime kukan na rasa na sake murmushi na ce mata. "Kayan shan ruwa na kawo miki." Murmushi tayi irin na ban mamaki, domin bata taɓa zatan zan jawo mata ba, wani abu da na ƙara fahimta a tsakaninmu shine yadda ni da Mai Babbar daki muka yi mugun shakuwa, idan nace shakuwa ina nufin bata iya jure ganin na dauki fushi ko yayya ta gani shiga niman hanyar da zan manta da abinda ya faru. Abu daya shine kiyayyar da take min da jin zafina, ya juya ya koma kauna da kyautatawa, yadda take kallon kayan cike da kauna yasa na fahimci tana son kayan. Haka na janyo mata su gabanta daya bayan daya. "Mai kitsonki ta tambaye ki, a kira ta ne?" "Sai dai ko gobe!" Na bata amsa. "Akwai mai gyaran jiki da zata zo daga Maiduguri, na bata kudin kayanki ina kina so?" Ta fada tana d'aga lafayya da na saka mata, "Duk abinda zai fito daga gare ki ina so Ummina!" D'ago kai tayi tana kallona. "Ba zaku makara ba?" "Eh mun rage aikin ina zuwa hada aikin zan yi." "Yayi kyau, dama Mai Kano da Bauchi suke saya min kayan shan ruwa tow ban ga ni ba har yanzu shine nace ko sun mata ne, ashe Gimbiyar Zanzabira ce zata kawo min!" Ta fada cikin kulawa, mikewa nayi ina faɗin. "Ummi su Sailuba sun tafi ko?" "Eh!" "Na barki lafiya!" Na mata sallama. Ina isa gidan na samu yaran nan a waje Ijlal ta hana su shiga, Nady bata nan komawa wurin Sarkin kofa nayi nace mishi. "Ta fita ne?" "A'a nima na buga taki budewa, buga kofar gidan nayi amma taki budewa don haka na tura mishi da sakon. *Please ko zaka roki matarka ta bude min gidan na shiga nayi aiki ba don na isa ba* minti talatin a tsakanin sai gashi tare da Mai Babbar daki, suka shigo idan na ji dadin wannan lamarin wallahi nayi karya, muna tsaye suka zo suka buga, Amma Ijlal taki budewa, cikin fushi ya bangaji kofar gidan amma yaki budewa. "Kyale ta, na kira Uwarta!" Kiran Hajiya Mardiya tayi kafin minti arba'in ta iso ita ce ta buga kofar gidan tare da kiran sunanta, sai gata ta fito a guje ta bude tana yatsina fuska. Mai Babbar daki ta kalli Hajiya Mardiya ta ce mata. "Dauki yarki, ku tafi idan ita ce autar Mata Salmanu ya hakura da ita, ka saka a ranka sai ka sake ta." "Ummi a dai hakuri bamu san hujjarta na rufe kofar ba, Amma saki is too early a sake yar shekaru goma sha bakwai zuwa sha takwas." Ya fada yana wucewa cikin gidan, na bi bayanshi Hajiya Mardiya ta rufe ta da duka babu wanda ya bi kansu ina muke da lokacin. Idan na gaya muku aikin nan sai da ya dauke mu karfe shida da rabi ba zaku musanta min ba, na sadaka aka fara fitarwa sannan aka fitar da na cikin gida, sannan sai namu aka jera a dinning room, kafin asha ruwa na turara gidan da turaren wuta, ni kaina wanka nayi na chaba kwalliya, anan shan ruwa ya turo min sako ga baki yan shan ruwa nan zuwa. Kara gyara ko ina nayi, mun yi abinci kala hudu ne, da na sahur da na daura. Na sallami Sailuba da Wildat, ni kuma na karasa sauran tuwo miyar ayoyo, wanda nayi daga daddawa sai attarubu, sai stew da nayi na naman rago, sai farfesun kaza. Nady ta rigamu zuwa dakin. Ni sai da nayi sallah, lokacin da bakin suka iso na zuba musu kunu da tea asalin ghawa, wanda yaji kayan kamshi, baki ne kusan kuma Family friend dinsa ne. Sai Salim da ya zo jiya. Haka na zuba musu na debi nawa na bar dakin zuwa dakina. Ijlal ko taji kunyar abinda ya faru ne sai bata fito ba, haka suka ci abinci suka bar gidan kusan rabin hiran da Nady. Ni dai ban san kome akan turaka ba, na dai gama na asuba, sannan na wuce dakina na kwanta, gajiyar exam da aiki ya taru min dole na kwanta na kama barci. Cikin barci nake jin wani irin bakon lamari, abinda ya shiga birkita min lissafina, bude idanun nayi a matuƙar razane na kwace jikina daga abinda yake min zuciyata tana wani bugawa kamar mai yin tsere da dawakai, a razane na ke kallonshi. "Why?" Ya tambaye ni, wani razanannen kallo nayi mishi ina kara yi baya. Jikina yana kara rawa, "fitsari fitsari! Nake ji!" Na faɗa da sauri ina sauka a gadon na nufi ban daki. Ai naki fitowa sai da ya buga min kofar. "Ko na shigo ne?" "A'a gani nan!" Na fito ina yin baya kaɗan. "Kin manta cewa, yau kece da miji?" Yadda yayi maganar yasa ni kara rudewa, kamar doluwa haka na koma bakiɗaya na ƙasa fahimtar kome akan maganar da yake, nufo ni yayi da nayi baya tare da dunkule kaina wuri guda. Jikina yana wani irin rawa. "Don Allah kayi hakuri ni ban shirya ba!" Na faɗa ina me damke kaina. Zama yayi a gabana yana kallon yadda na takura kaina a wurin. "Me yasa tow?" "Ni ban shirya ba!" Na faɗa murya na yana rawa. "Na zata nayi miki wani laifi ne kike guduna, Zainab ba kwadayinki kawai nake ba, abubuwa dayawa ina son ki sani a kaina da rayuwata, amma kike kin bani damar haka me yasa tow?" Shiru yayi kafin ya cigaba da cewa. " Ko don ni ba Uwais ba ne? Ni ba matashi ba ne ko don ba saurayi ba neko? Tow ki yi hakuri nayi kuskure sosai, sannan ban san ta inda zan gyara ba. Amma kuma ba zan iya sake ki domin zan iya kashe duk wanda ya kuskura ya kusanci inda kike da kalmar so! Bana jin akwai wani ingantaccen hujja da zai saka na sake ki ko na kyale ki. Amma zan baki wani dama daya da labarina idan kin ga yayi miki tow idan bai miki ba zan iya rabuwa dake amma ba ina nufin na sake ki, ki tafi ba wallahi ba zan iya ba." Wani irin takaici ne ya cika min rai. "Tow me zai saka ka gaya min..... *Account Details:* *08130269641" *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* My book isn't Free! 500N [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 39 Abinda bana bukatar sani, ni barci nake ji!" Na mike zan nufi gadona ya dawo dani sai da na zube a jikinshi. Dauke ni yayi cak ya daura ni a jikinshi yana murmushi. "Gaya min me kike so sani yau ga Salmanu Faris a gabanka." Yadda ya rungume ni da jikinsa yasa ni kasa motsi ina zare idanu. "Me kike bukata sani a kaina." "Me kake ji a kaina?" "Son kasancewa da ke, ina son ki zauna by my side har abada!" "Ni ina son nayi rayuwa kamar kowa me yasa ba zaka barni na fita a rayuwarka ba?" Murmushi yayi ya ce. "Why are you changing the topic?" "Saboda nasan sha'awa ta kake ji taya zai saka na cigaba da sauraren labarinka.?" Hannunshi ya kai cikin rigana yana shafa cikina zuwa cibiyata. Zabura nayi na ce mishi. "Don Allah ka kyale ni." "Zan kyale ki, da gaske ina sha'awarki?" Ya kuma tambayata. "Ina zan sani tunda ka saba da mata biyu ni kuma ban saba ba,balle nace zan iya sanin kome akai!" Murmushi yayi yana faɗin. "Yanzu baki san yadda ake jin dadi ba?" Ya rike bakinshi. A yanayinsa kamar zai yi zafi amma is too cool, yana da kalamai masu sanyi da kwantar da hankali. A hankali na fara ƙoƙarin zamewa, riko ni yayi da kyau. "Na gaya miki wani abu?" Lumshe idanuna nayi a kirjinshi. "Ina jin kamar na cinye ki!" Ya faɗa yana shafa bayana. "Sake don Allah na kwanta!" Na faɗa ina ƙoƙarin tashi daga jikinshi. Gyara murya yayi a hankali ya fara magana kamar yadda ban yi tsammanin zai bude bakinshi ba. 16-2-1999 Ranar sha shida ga biyu shekarar aladari tara da casa'in dai-dai. Wanda yayi daidai da saura wata daya Mahaifina Alhaji Attahiru Shehu Yayari, zai cika shekaru goma sha daya da hawanshi Sarkin Zanzibara, sai dai kuma an samu wasu abubuwan kasancewar haduwar abokai hudu masu karfi da iko!" Shiru yayi kafin ya taune bakinsa ya cigaba da cewa. "Ni Salmanu Faris Attahiru Yayari na kasance na farko a cikin gidan nan, sannan bani da kiriniya irinta sauran Yaran kasancewar daga mai babbar daki zuwa mai Martaba suna mu'amala da ni kamar babban mutum ne, tun kafin na shiga makaranta ake gaya min ni Babban mutum ne da zan iya zama shugaba a cikin garin Zanzabira da sauransu. Haka yasa abokaina Mutane biyu ne Abid da Walid, karamin cikinmu shi ne Uwais shi kusan kanine mana sosai, Daga Abid sai Walid sune abokaina, amma Walid yafi Abid kusanci da ni, yayi da Abid muke abokai ne, a gaban iyayenmu duk na fusu hankali." Murmushi yayi yana shafa kasumbarshi. Kafin ya cigaba da cewa. "Duk da yadda nake da hankalin nan bai hana a cikin gidanmu a tsane ni ba, idan na cire miki Mai Babbar daki da Abba da yan dakinmu kowa kika gani a cikin gidanmu dama daya tal yake nima ya cutar da ni! Saboda wancan throne din." Ya fada yana matse hannuna cikin nashi. "Mun fito makaranta kasancewar muna cikin Yaran da aka saka mu a Elementary school zanzabira, kuma a lokacin makarantar turawa suke koyarwa. Ranar da ba zan manta da shi ba a cikin rayuwata shine ranar da aka dauke ni, domin mun tashi daga makaranta Aneesah ta ce ta yi mantawa sanin cewa Sarkin mota baya jira domin mutum daya daga cikin matan gidan nan ce, yasa yana zuwa baya tsayawa jiranmu yake tafiya, sai na koma cikin makarantar na dauko mata kwandon abincinta domin lokacin zan tafi Aji hudu na secondry school ne, Abid aji uku shi da Walid. Koda da zuwa cikin makarantar da fitowata ban wuce minti uku ba ashe har ya dauke su abinsa. Kuma Mai Martaba ya ce kada na sake dauko hanya na dawo gida ba tare da na jira an dauko ni ba. Haka yasa na zauna ina jiranshi, ga yunwa ga rana haka na ci-gaba da zaman jira, kaina a sunkuye daya daga cikin manya Fada wanda idan na gaya miki shi ya dauke ni zuwa hannun yan ta'addan da Mai Martaba ya kora zaki iya cewa karya nake mishi bai cancanci na mishi kazafi ba, shi ya dauke ni ya ce min. "Ya aka yi ba tafi gida ba?" "Sarkin mota ya zo bai tsaya ba." Na gaya mishi murmushi yayi ya ce muje, Zainab ina gaya miki ne don kada wata rana ki ji an kawo gawata ki ce wani abu kashe ni suka yi ba mutuwa nayi ba. Kawai abinda ya daure min kai me yasa mutanen nan suke jikin Abba kuma suke cutar da shi? Saboda Allah ya fifita shi akansu, Allah ya bashi damar da suke nima shi kuma abokai suka tsaya mishi tare da Ikon Allah. Kawai sai ya wuce da ni dokan daji a madadin gida, lokacin da muka isa ya ce na jira shi zai zo yanzu nan, Zainab tun karfe biyu nake jiranshi har karshe goma na dare yunwa ya galabaitar da ni, nayi suma a wurin. Ban kuma sanin kome ba sai washi gari na bude idanuna akan wani katon mutum mai kamar da dodo, kallona yayi na kalle shi. Tura min abinci yayi. Ban ci ba ya sake tura min da kafa na mai mishi kayansa. Ina kallonshi cikin idanu ban san tsoro ba, ban kuma san fargaba ba. Haka nayi kwana biyu sai ga wannan mutumin ya zo, ina jin muryanshi ya ce su kashe ni domin matuƙar na rayu zan zame musu fita. Basu ki ba amma kuma daya daga cikinsu ya ce musu kashe ni a cikin zanzabira zai tona musu asiri don jinina yana da karfin da yafi na mahaifina sannan abinda suke bukata matukar ina raye dole sai sun rasa akwai wani abu da ya kara min mamaki shine ambaton daya daga cikin abokan Abba da ake ce ya duba cikin su hudun nan akwai wacce dole a sadaukar da jininta, domin kuwa zamu haɗu da ita haka yana nufin ko ban zama sarki ba zan iya hana su samun damar a rayuwarsu sannan suka saka aka fito dani, suna cigaba da jaddadawa junansu tabbas zan zama Sarki amma a lahira don ni masifa ce a gare su. Don taurarin yarinyar da zasu kashe iri daya ne da nawa, kai ita nata hasken rana ce ni kuma wata, ban yarda da maganar ba domin ina ganin karya ce shi yasa ban tab'a ji a raina gaskiya ne ba." "Yanzu sun kashe yarinyar?" Na tambaye shi a dan tsorace. "Zainab ina niman yarinyar ce ko zan dace domin ba zan bari su kashe ta ba. Zan nime ta dare da rana don na same ta haka ne kawai zai saka na kare ta, sannan sun tabbatar a cikin Yaran abokan Abba hudun nan ne. Kin ga idan na cire Iman da Ikram, zai kasance cikinsu su biyu ne!" "Aure zaka kara kenan?" Na tambaye shi a hasale. "Ina tsammanin haka." Murmushi yayi ya cigaba da cewa. "A daren rana na uku suka fitar da ni zasu kashe ni!" "Ina dai basu kashe ka ba?" Wani irin sansayar dariya yayi ya ce min.."tow dawa kike magana?" "Kuma haka ne fa!" Na faɗa ina sosa kaina.. "Musu ce ta kaure a tsakaninsu. _Cikin tsananin dare wanda ake kira sulisin, wanda baka jin motsin kome sai na kwari da duhu me tsananin gaske! Anyi ruwa gari yayi tsit baka fahimtar kome. Takun mutane ne dasu ka haura goma karti majiya karfi da lafiya. A gaban wani tsohuwar mota suka tsaya! Kasancewar wutar motar tana kunne! Fitowa wani mutum yayi! Ya tsaya a gabansu! Zubewa suka yi a gabanshi tare da dukar kirjinsu! "Mun mika rayuwarmu da mutuwarmu gare ka Gwaska dakare!" Suka fada tare da dukar kirjinsu! "A kashe shi a shafe min tarihinsa" ya fada kafin ya koma cikin motar ya zauna sannan aka tashi motar daga dajin! Sai da ya bar wurin sannan suka mike sannan suka nufi gaban bukkarsu! "Me yasa kuka kama ni? Me kuke so nayi?" "Shamuwa kai da Ungulu ku karasa kome!" "An gama dokaji!" Daukar shi suka yi suka fita sai da suka yi tafiyar awa uku wuraren asuba. Abokin tafiyar ya rike shi da wanda suka dauka ya ce. "Shamuwa idan muka yi haka bamu yi adalci ba! Eh an yi mana laifi amma kashe Yaron nan ba shine mafita ba, mu kyale shi ya rayu amma kada ya dawo Zanzabira!" A razane ya ce mishi Shamuwa ya ce mishi. "Hauka kake? Kashe mu zasu yi!" Dariya ungulu yayi ya maida mishi da cewa "Allah ba zai basu nasara ba! Kashe Yaron ba shine zai bamu yadda muke so ba!" Musu ce ta kaure a tsakaninsu. Yana jin su, "tow me kake so mu yi?" Inji Shamuwa "Yawwa kasan me zamu yi? A gaban kaɗan akwai inda iyakar Zanzabira da kasar Chiyya! Mu san yadda zamu yi da shi!" Ajiyar zuciya ya sauke kafin ya ce mishi! An gama_ ina jinsu bani da karfi amma kuma bani da yadda xan iya da su, haka ƙaddarata tazo min. Sai goshin asuba suka wurgani iyakar Chiyya da Zanzabira wanda ruwa ne ya raba mu, Ban san me ya faru ba sai dai wani masunci ya dauke ni nayi jinya na tsawon kwanaki a gidansa, kafin na warke Baba Garba na zauna a wurinsa amma ban jima ba, saboda kashedin da suka min idan ban bar garin ba zasu dirka kan iyayena da kannena da masoyana, na tafi na b'ata a ce na mutu ma, haka na rayu gani a zahiri mutum ne ni amma na mutu a idanun duniya. Nayi tafiya daga wata nahiya zuwa wata nahiyar, ban tsaya a iya Afirika domin na fada hannun yan safara da fataucin mutane ne, ban san iya bakar wahalar da na sha ba, domin na rayu a cikin matsanancin wahala da rashin gata, nayi dako nayi yaron shago, kafin na fada hannun wani bawan Allah duk da ba musulmi ba ne, na taimake shi a lokacin da yake gab da mutuwa, na taimaka mishi lokacin ina da shekaru goma sha bakwai a duniya, shi din attajiri ne dan kasar Ethiopia sai dai yana auren wata baturiya wanda matar ta nime rayuwarshi tunda Allah bai bashi damar haihuwa ba, shine ta tura mutane su kashe shi na taimaka mishi lokacin da suka wurga shi cikin ruwa, Na tsamo shi na kai shi asibiti. Haka na zauna da shi har ya farka don asibitin sun ce ba zan tafi ba sai ya farka. Lokacin da ya farka yaji ni na taimaka mishi, sai ya fashe da kuka, yayi ta min godiya yace ma ni ne Almasihun da aka ce zai yi ceto don na dawo da shi bayan ya mutu." Murmushi yayi daga nan ya cigaba da cewa. "Na rayu amma rayuwata ji nake kamar ana farautarta, mutumin nan ya tambaye ni amma nace bani da kowa haka yasa yayi Adopted dina a wurinsa, ya kuma tsaya min na koma makaranta, ina da baiwa ilimi don haka na raba kaina ina zuwa academy class, na koma makarantar sakandare domin takarduna kasancewar nan kasar turawa suna da goyan kayi karatu. Sannan na gama a cikin shekaru biyu sai na tafi Jami'ar Harved da taimakon Uban rokona, na samu gurbin karatu. Haka na rayu ina mai karatu ba dare ba rana amma bana barci, karatu da niman ilimi yasani na zama kamar zararre, rashin barcina sai da ya janyo aka dakatar da ni daga karatu, a lokacin kuma Uban rikona ya rasu, abin sai ya tab'a sosai. Baki bana son shiga mutane bana son mu'amala da kowa, sannan kaf dukiyarshi sunana ne zan gaje shi, haka yasa na sake shiga wani irin kunci da damuwa, dakyar na koma karanta, ya zamana a rayuwata ina barci na tsawon awa uku cif shima Makarantar ce ta saka min doka. Shi yasa na mai da hankali na kammala degree na farko ban ji sha'awar aiki ba sai da na hada degree na biyu, sannan na fara aiki. Allah ya bani kome amma ya hanani nutsuwa. Ikhlas haduwata da Nady da aurenta yana cikin ƙaddarata, domin Nady ita ce ta fara koya min ilimin zaman aure. A hankali na zama likitan da babu irinsa a cikin Amurka a bangaren ƙwaƙwalwa, ganin haka na koma Phd yadda na kara sanin aikina. Lokacin ina phd din na fara aikin cire ƙarin ƙwaƙwalwa, daga nan na samu damar zama zaɓaɓɓen likitan da yafi kowa daukar kasada a aikin dashen ƙwaƙwalwa." Leka fuskata yayi ya ga idanuna biyu ina kallonshi yana kallona,, tashi nayi daga cinyarsa. Na zauna tare da rungume gwiwata da hannuna. "Na cigaba da aikina, kafin na hadu da Walid wanda shi a lokacin yazo wani aiki Sweden muka hadu ni naje bikin ƙwaƙwalwa ta duniya. Anan muka haɗu." "Taya kuka hadu da Faruq." "Abokin gwagwarmaya kenan, mun hadu da shi a wani gidan Abinci yana aikin karban oda, sai na yarda Wallet dina, tsawon kwana uku yana nima na, karshe a sanadin nima na ya aka kore shi a wurin aikinsa. Ya zo ya fara aiki duk da haka ana koranshi wata rana sai aka kawo min shi yayi hatsari ana kawo min shi na fahimci ta bugu akanshi, shine na mishi aiki na cire dattin. Daga nan da ya farka yake gaya min daga Nijeriya yake Iyayenshi yan Maiduguri ne, rikicin bokon haram ya sa a ka shigo da shi kasar Amurka, da na tambaye shi takardunsa ya kawo, na tambaye shi me yake so. Abu na farko da ya fara shine bani Wallet dina, daga nan ya ce rayuwarshi domin ni zai yi ta domin ni na dawo da shi bayan yana gab da mutuwa. Daga nan na samu dan uwa sannan na tura shi makarantar horan da yan sanda, tare da dabarun kare kai Yaron nan mahaukaci ne koda ya gama aka bashi aiki amma yaki yi, domin ya zaɓi ya zauna a tare da ni. Ya dauki kasada dayawa a kaina, sai biyu ina bude kan Faruq." Murmushi yayi ya ci gaba da cewa. "Don haka na zabi zama da shi a matsayin nawa, duk da ban san abinda yake ran kowa ba amma Faruq nawa ne ni daya daya na kuma ba zan tab'a barin wani ya cutar da shi ba. Gara na rasa kome akan na rashi." "Tow Malam labarin yayi amma me yasa ka dawo?" "Mai martaba ya dawo dani, amma ban dawo ba sai da Baba Mamman da Malam Abba Junaidu ya tafi ya dawo da ni, taya mutum irinsa zai dawo da ni na ce ba zan dawo ba, ai na cika mara kunya da rashin mutunci wai fa tun kafin B'atana suka hada aurenmu, ni kuma nayi dacen kwaila mara kome a kirji." "Ya labarin mutanen da suka dauke ka?" "Ke ba Fansa ya dawo da ni gida ba, zaman lafiya ya dawo da ni gida, gara na zauna lafiya amma ita yarinyar dole na nimo ta," ya fada yana mikewa. Ban daki na wuce na kama ruwa nayi alola na zo na kwanta, shima fita yayi don lokacin karfe daya saura. Da sauri na tashi na rufe kofana na bar key ɗin, yana zuwa naji yadda ya murda amma bai bude ba, ya juya abinsa, da asuba da wuri na tashi na mana dumame sannan na shiga rage aikina. Bayan sallah asuba da na kwanta barci karfe goma mai kitso ta zo ta min sai da na tsafe na wanke kan lokacin har su Sailuba da Wildat sun gama wanke wanke, kwanciya suka yi, muna hira har muka gama kitson ta min lalle tana cikin yi ya shigo wurin karfe sha biyu saura. Kallona yayi lokacin ana zanen lallen ya ce min. "Kada a cika yayi yawa kaɗan yayi!" Ya ajiye min kudi a gefena ya fita, "Thanks!" Yana fita ya nufi bangaren Nady itama ya bata, sannan ya bawa Ijlal itama, sannan ya fita. Ana gama min lalle wurin daya, wurin uku saura kwata na cire na shiga nayi wanka da alola na biya mai kitso kuɗi, ina sallah muka fada kitchen, kosai aka kai nika aka dawo, sannan aka buga na fere dankali turawa, kafin na daura abincin sadaka, Jollop din shinkafa da ya sha kayan kamshi domin tun kafin a fara min lalle ma basu kayan aikinsu suka cigaba da aiki in zuwa nayi paboil na shinkafar na zuba. Na cigaba da aikin gida, Shinkafar na karasa na kawo kosai aka saka kai da soyayyen nama, kunun da aka yi tun karfe uku aka zuba a gora sannan suka shiga park din abincin a takeaway. Ana gamawa Faruq yana zuwa wurin karfe biyar na da rabi ya fita dasu yana faɗin. "Madam an gama da wuri!" Na ce "eh wallahi!" Na faɗa ina tattara kayan wurin su kuma suka wanke tukwanan, sannan muka shigo cikin gidan muka sayo dankali hausa da guntun kullin kosai, nayi aka kaiwa Mai Babbar daki. Na ce musu. "Daga yau mun gama sai nan da kwana hudu zaku dawo!" "Wayyo Gimbiyar Zanzabira Allah zamu yi kewar girkin mai dadi haka Mai Babbar daki ma zata yi kewar girkin domin shi take fara ci kafin taci na gida." Murmushi nayi nace musu . "Kada ku damu, kuna zuwa amsar na sadaka Nady zata saka muku haka ma Ijlal!" Ji na kawai suka yi amma ransu bai basu , su zo din ba. Bayan tafiyarsu na zauna gyara ko ina, haka baki suka zo suka cinye abincin. Sai na fahimci wani abu ni da Nady zai kawo mutane su ci a daɗin rai domin ita Matar da take girkin gwana ce. A daren da aka ci kowa ya ji dadi, amma Ijlal sai da ta ce girkin ba dad'i, tun a daren take niman fitina babu wanda ya kulata. Washi gari azumi ya kama hudu ita ce da girki, tun safe da aka yi baki masu taya ta, aikin suka shigo ake shewa koda yake ina dakina, haka Nady ta fita nata harkan bata. *Account Details:* *08130269641" *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* My book isn't Free! 500N [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 40 Bana ce nasan mai ya faru ba, ashe itama har da Lalle aka yi karfe uku na fito na nufi kitchen, yarinyar da na bala'in rena tsayuwar ta ce zan ci girkinta. Haka kuwa na shiga na fere doya na saya sannan nayi kifi banda, na wanke na zuba a firji shima. Ganin haka na dauko na yi miyata sai taliya da nayi na hada da miyar, sai kunun tsamiya da na dumama. Na kwashe zuwa dakina, ina gama na sake wanka wurin karfe biyar na yamma. Sai lokacin ake aikin bude baki. Ni shegiya inji dan daudu. Motsin Nady na ji a kitchen na fahimci itama ta barwa Mai gidan kayansa. A hankali na ji kamshin girkinta da alamu har da suya tayi. Wurin karfe shida ba a zo jera abinci ba, hmmm karshe sai ga shi an fara shigo da kulollin abinci, daya dai wani abincin turawa aka yi,.na yan gayu na biyu kuwa. Manya kular alfarma aka yi ta shigo mana dasu. Na sadaka kuwa an jibga taliya jollop ita kanta namar bata dahu ba, ga kunun da aka yi shi kamar talge kai mata suna ganin duniya. Haka aka kira Sarkin kofa ya zo ya kai na mai babbar daki. Ai tunda muka ga girki karfe biyar da rabi, na fahimci akwai matsala domin kuwa kowa ya sake ya zubawa cikinsa sai na lahira ya fishi gata. Haka aka gama bata yi wanka ba ta shigo dakin cin abincin. Kowacce tana dakinta har aka sha ruwa ita ta gama abinda zata yi sannan aka kira mu bayan ya shigo gidan. Zobon da tayi yayi bala'in jin yaji ga tsami. Tunda na shiga naji karnin kaza ya cika ko ina, na ce akwai case. Nan sai rawan jiki take tana zuwa mishi abincin. Kallon dankalin hausa da nadiya tayi yayi baki alamar ya sha wuta. "Prince ni fa ba zan ci wannan kazamin girkin ba, gara na tafi na ci wanda nayi!. Asha ruwa lafiya. " Tsaki tayi tana faɗin. "Ke ki yi da kanki mana ina kema dauko yar aiki kika yi?" Ni dai tunda na zuba ruwan tea a cikin kofi naji yana hamami wani irin itacce na rike shi a hannuna na kasa sha. A hankali na ajiye kofin na ce mishi. "Am sorry nayi abincina." Na mike tare da bar musu wurin, kallonta yayi yana shan fruit wanda ya sha jagwale ba, bamu yarda da ita ba ne domin ranar da Nady ta fara bata zauna a dakin ba, muna jin ta shiga ta rufe can ta kara fita jin motsi yasa ta cewa waye, lokacin da ya zo tana dakin koda ya buga cewa tayi waye a firgice which mean ba zarginta muke ba amma bamu yarda da ita ba sam. Tunda mijinta ya sha kunun yaji shi kitikir kauri kamar an yi don yara yan wata shida. Ya ajiye kofin. Nan kuwa zuba mishi kome tana fadar abubuwan da ta haɗa a girkinta. Tunda ya kai farfesun kazar bakinshi ya ji wani amai ya zo mishi cire cokalin yayi ya ajiye yana kallonta. "Wani irin girki ne haka?" Sake baki tayi tana kallonshi ya ce mata. "Look ba zan iya cin abincin nan ba nima min wani abu!" Ya fada yana barin dakin, bangaren Nady ya shiga ya tambayi abinci, ta ce iya cikinta ta dafa, ina tsaka da cin taliya na baza kifi a kai ga kunun tsamiya ina sha a hankali, saka hannu yayi ya dauke flat din gabana. Ya hau ci sai da ya cinye ya dauki kunun ya sha. Haka ya fita sallah tarawee. Har karfe sha daya bai dawo ba, ashe Mai Babbar daki ta ci abincin ijlal yayi yaji shine ya tashi hankalin cikinta. Karshe ulcer da ciwon ciki nime kashe ta, shi ne ya kai ta Asibiti. Ina kwance ya buga min kofa bude idanun nayi da kyar na bude dakin. "Ko zaki min kunun madara, ban sani ba amma wata likita ta ce ayiwa Mai Babbar daki Please!" Yadda yayi maganar ya kashe min jiki, don haka na shiga kitchen ya zo ya zauna kusa da ni na fara aikin yana tambayata ko akwai abinda zai min na ce babu, shinkafa ce kuma na saka a pressure pot, na cigaba da aikina. Sai wurin karfe sha biyu da rabi na juyo ruwan shinkafar akan ruwan madaran da yake dafuwa, sannan na shiga juyawa ina gauraya shi kafin na fara zuba garin madara har ya kama jikinsa, dan tsimiya na dauko a firji zan zuba ya ce min. "Ulcer kada ki saka." Fuskata a sake nace mishi. "Ba mai yawa zan saka ba!" Na diga kuwa sai gashi yayi kauri me kyau. Na juye a wani flast karami. Na ce mishi. "Don Allah jira ni!" Na saka muka fita tare, ai kuwa mun samu ta farka an bata madara tana sha mai sanyi da yake dakin VIP ne babu abinda babu a dakin, ina mata sannu ta gyada min kai, zuba mata kunun yayi na amsa ina juyawa har ya yi sanyi na mika masa yaji, sannan ya zauna kusa da ita Abdullahi ya ce mana. "Amma girkin da kika ci bata Ikhlas ba ce ko?" Sai na ji gabana ya fadi. "Jiya ta fita yau kuma naci wahala!" Ta kurbi kunun madaran tana juya min kai. "Ulcer ta bai tab'a ta shi haka ba sai yau, haka ta sha rabin flast ɗin sannan muka dan yi hira kafin muka bar asibitin. Ni dai bakina Kanin kafana har muka iso gidan. Kwanan mai babbar daki daya don har na kai mata abinci, ga Yaranta sun cika asibitin, irin kallon da suke min yasa na koma gefenta ina zuba mata jollop din cus-cus da yaji kifi da tattasai daya kawai nayi amfani sai kayan lambu, taci sosai anan na wuni sai dare na dawo ina dawowa na hada sauran abincin da na rage da kunun da na mata nayi dumame na ci, kusan ranar girkin Ijlal mun shan azaba na sadaka ma aka ce karshe mutane zubarwa suke. Karshe Almajirai marasa galihu suka karbi abincin. Washi gari Nady ta amsa kusan ma ba zo da abincin gidan ba don ina ganin a can aka yi don ba zata iya jure zaman leka ake akayi ba, abincin ba laifi na sadaka ma ya tafi yadda ya dace, don rashin mutunci sai ga Ijlal tazo cin abinci har da ci kamar hauka. Da yake sun kawo har da tuwon asuba, haka na amshi nawa ka kitchen, tun akan Ijlal muka dauki darasi, domin duk wanda ka ga yana dariya abin kuka bai kama shi bane. Kafin na shiga girki na gama shirina tsaf, sannan na wanke gefen da aka surfa min na shiga tun a yammacin ranar na saka Faruq ya kaiwa Sailuba aka niko min ita da ruwanta da na shiga shan ruwa gidan Mai Babbar daki na dauko, naso na saka hannu na juya shi. Washi gari kafin na zuba mata kanwa kaɗan na rufe haka muka yi miyar ganye sannan na zuba sugar da kubewa busashe. Na rufe kafin na zuba gishiri da dan baking powder. Sannan na fara soya shi a non stick. Kafin kafin su gama abincin sadaka don don taliya da miyar kayan ciki nayi gida nayi masar gero sai tuwon dawa. A bangaren Nady tana ta shan addu'ar da take amsa wurin Abba, sannan a cikin azumin zasu tafi da shi asibitin ko za a dace. Haka na gama kwanaki biyu babu matsala Madam na amsa don babu canji Shinkafar da tayi mana har da na sadaka ta dafa mana, tun kafin a sauke ake shewa girkin yayi kyau shi kuwa gwaska ya ce kada ta sake ta kaiwa Uwarsa ta ci haukarta ita ɗaya domin kuwa ya dauko abincin don mun ki zuwa ma yau ina gani nace mishi. "Kaci da hakuri ya jike tun akan wuta." Shiru yayi amma ya share ta fita haka muka tura kwanakin goman farko babu abinci me kyau a ta bangarenta. Allah mai yadda yaso, inda muke fatan a samu abu sai bai zo ta nan ba domin mun yi buda bakin girkin Nadiya Ijlal ta fara amai kamar wasa mun dauka janyo shi take ashe ciki ne haka muka nufi asibiti, don ba karamin aikinsa ba ne ya ce bamu damu da ita ba, haka aka wuce da ita amai tana daga kwance yi take kai hankalin kowa a tashe, haka aka mata allura aka saka mata ruwa a daren aka bada test aka yi na jini da fitsari. Aka je aka yi can wurin karfe sha daya aka kawo Result. Duk mun kagu da muji ance guba ta ci, domin abinta take fada kenan an bata wani abu ta ci, ba sai ga shi likitan ya ce mishi. "Congratulations Prince ina tayaka muryan zuwa little prince ko princess!" Ba iya shi ya girgiza ba hatta ni na girgiza, domin Nady nayiwa fatan nasara sai gashi Ijlal ta samu. A sanyayye ya mike yana faɗin. "Thank!" Shima na fahimci bai yi na'am da babyn ba, ina kallon shi ya nad'e takardan ya saka a aljuhun wandonsa ya riko Nady ya ce mata. "Muje na kai ku gida don na ga yan gidansu sun zo!" Ban yi yunkurin shiga gaba ba, amma ta ce min. "Shiga Zainab kawai ina son zaman bayan!" Shiga nayi na yi shiru kamar ruwa ya cinye mu. "Congratulations Baby, Ubangiji ya a sauke ta lafiya!" Ya fada muryanta yana rawa. "Na gode! Na bar miki Babyn in sha Allah tana haifa zan baki dukka!" Kuka ne ya kwace mata. "Aunty Nady kada ki yi kuka muna kwanakin goma na biyu ne mu cigaba da addu'a." Haka nayi ta bata kwarin gwiwa, har muka isa gida wani abun da na fahimta zuciyarta ta karaya ne amma koda muka isa gida ta manta da kome ta cigaba da harkanta, ashe mun bar baya da kura domin mahaifin Ijlal ya zo ya ce zai dauki yarshi a canza mata asibiti tunda kishiyoyinta sun hada kai zasu kashe ta, Mai Babbar daki ta ce a wuce ita gaba da gida. Haka yasa suka nutsu amma ana ta yadawa mun hade kai zamu kashe ta don mun ji tana da ciki, yarinyar nan ta samu me daura mata pampas kashi zata yi, domin kuwa kwananta biyar aka sallame ta, wani abin da ya bani haushi ko ina ta samu zuba mana yawau take, idan muna girki ta ce yana mata wari. Shi kuma Barde ya wani hakikance haka ne, sai ya fara mana iyaka da abinda ranmu yake so sai dai mu hakura da girki muna zuwa kitchen din waje mu yi, Nady ta ce ba zata iya ba sai gashi kiri-kiri yana gayawa Nady magana. Kallo daya nayi masa na dauke kai ina soya dankalin hausa, wai tazo na zuba mata idan bata ci ba zata iya mutu, ganin ban kulata ba domin abin da iskanci tana fita sai gashi ya dawo gidan. "Saka min na kai mata muguwa mai bakin hali!" "Gara da ka fahimci bakin halina sannan ka gano ni muguwa ce kana tab'a min kasko sai ma watsa ruwan man nan a jikinmu da kai idan kana ganin karya ne Bismillah!" Fada hankali kwance. Fita yayi yana faɗin. "Kina taya Nady kishi ne? Tow ai ba Ijlal ta hana Allah ya bata haihuwa ba!" "Eh saboda kasamu tana da ciki shi Ubangiji ba a mishi iyayi da alfahari ya buge banza ya zube!" Ashe wannan abin ya mishi ciwo ya kalle ni cikin natsuwa ya ce min. "Dan nawa ne banza Zainab? Cikin sunnah ne banza? Zainab tafi gidanku sai na nime ki!" Dariya ya bani na mishi wani lalacin kallo na ce mishi. "Zan fita amma ka sani idan na fita na fita kenan?" Shiru yayi na kashe gas din na juye abincin na kaiwa Nadiya na sadakar na barwa Sailuba na dawo na fara hada kayana. Shigowa Nady tayi ta ga ina hada kayana. "Zainab lafiya?" "Ba kome ya bani hutu ne ya ce na je gida zai zo!" Na faɗa mata shiru tayi kafin ta juya ta fita ina gama hada kayana kaf, sai ga Mai babbar daki ana shan ruwa, na fito da akwatin ta shigo zuba min idanu tayi. "Gidan Imam Junaid zaki koma ko fada zaki zo?" Ban san me ya saka ni kuka ba na fashe da wani irin kuka. "Ina yake?" Ta tambaye su a tsawace, kiranshi Nady tayi ina tsaye har jikina yana rawa. "Ummina ce min yayi na je gida sai ya nime ni!" "Akan me?" "Ummi tunda Ijlal ta samu ciki ya saka mu a gaba yanzu bamu isa mu yi girki a nan ba sai dai a waje idan kuma muka yi anan tow kafin mu sauke tayi ta zarya a bata cikin ta zai zube idan bata ci ba, yau kwana biyar da ta dawo ita bata yi girki ba sannan mun yi hakuri idan muka bata abincin karshe sai dai mu gani an fita da shi a shara ya kawo mata daga gidansu. " Inji Nady, murmushi Ummi tayi ta ce mana. "Ashe kuwa da sauranku, idan kuka sake ta yi amfani da cikin jikinta sai tayi waje da ku. Yarinya ce amma a gefe akwai masu tayata yaki." Murmushi tayi ta ce min. "Kira ta." Na tafi na buga mata kofa sai gata ta fito tana faɗin. "Au baki tafi gidan tsohonki ba!" Murmushin gefen baki nayi na ce mata. "Uwar mijina tana sona don haka ki saka idanun zaki sha mamaki." Ina kiranta sai gashi nan ya zo. Yadda ta je shiga ba nan take fita ba Mai Babbar daki tayi mashi tas tana gaya mishi. "Ba kanka aka fara haihuwa ba, kuma ba a kanka za a daina haihuwa ba na ya zaka kora musu yar mutane saboda Matarka tayi ciki?" A hankali ya warware mata abin da ya faru. "Sai me don ta fadi haka Alfahari kuke musu don Allah ya baku haihuwa, ka tab'a zuwa makabarta ga mutanen da suke kwance sun tafi da Yaransu ne? Balle har yaran su rasa wurin zama? Idan ka ce zaka lalata gidanka kai ne zaka yi asara domin kowacce mace da darajarta ka aurota. Haihuwa kuma ba Ijlal ta bawa kanta ba, Allah ya bata sannan bai yi shawara da ku ba, sannan ba rawa tayi Allah ya bata ba. Don haka ku kame kanku. Ke kuma Zainab bana son rashin hankali, taya zaki kira dan gwal banza, kada na kara jin haka sannan kuma tunda kace ta tafi gidansu Ni zan tafi da ita sai ka nime ta." "A'a Ummina ya wuce!" "A'a wallahi ta wuce muje! Itama Nadiya ai jibi zaka wuce Sweden Allah ya tsare." Mai Babbar daki ta saka ni a gaba, Nady tayi tsalle ta ce mata.."nima ba zan zauna ba wallahi!" Ya shiga daki ta kwaso kayanta muka wuce Fada, ba fada ba zagi Mai Babbar daki ta mishi horon da ya dace domin kuwa kiri-kiri ta kwashe mu zuwa bangarenta, tunda muka dawo yake zarya har ana gobe zasu tafi da alamu a can zasu yi sallah, Ran Ijlal ya b'aci kuwa sannan gefe guda mun bar mata gidan zata yi yadda take so. *** Alhaji Nafi'u........ *Account Details:* *08130269641" *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* My book isn't Free! 500N [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 42 Sai dai dan batalikin nan yaƙi barina, lokaci zuwa lokaci yana kirana a wayar Mai Babbar daki, kusan wuni nayi ina ɗaukar kiranshi. A raina nace mai yasa yake min haka, rike bakina nayi ina jin wani irin tseren da zuciyata take. Wato ba dai abinda ya faru ba ne ya saka shi Obsessed da shi ba, last call din da yayi min abinda ya ce ya wani na rud'e. "Kin san har yanzu na kasa amfani da yatsana tunda na tura shi!" Kashe wayar nayi na boye kaina a cikin matashi. Hala ba ibada ya tafi yi a kasa mai tsarki ba. Ina jin mai babbar daki tana korafin ya hanata sakat, abin buɗe baki da muka yi, Ijlal zama tayi ta cinye tas da alamu iskancin da take yi samun wuri ne domin duk da son da Mai Babbar daki takewa Sadauki ya haihu ban ga tayi wani dauki akan cikin ba, wuni guda tayi tana saka Sailuba aiki, kuma nasan don kada ta taya ni aiki ne wai ta bani haushi. Da na gama abin buɗe baki nayi tuwo miyar kuka ya ji tantakwashi, yarinyar nan sai gata tana ci har da kari ga cikin ya sakata ci kamar mahaukaciya, sannan sau daya take amai a rana wato da safe. Ana shan ruwa na koma dakina, ina mai sallah da bude baki. Ban wani ci abinci ba Faruq ya kawo min magani, ban san ba ko yayiwa Faruq magana ne akan maganin sai gashi yana ta bani hakuri nace ai ba kome, bayan sallah isha ya kirani ya ce su lokacin su ana niman sha daya ne, ina jinsu da Mai Babbar daki, ta bawa Sailuba ta kawo min wayar. "Ki kuna wayarki ina son magana da ke!" "Anan ma ya isa!" Cikin wata ƙasaitaccen murya ya ce min. "Ki kuna wayarki right now!" Yadda yayi maganar sai na ji na kasa musanta mishi na ce mishi. "Tow na ji!" Na fito da wayar ba kunna yana jin ƙararta ya ce min. "Saura Data!" Yasan ba zan iya musu ba, na ce mishi. "Hmm!" Ina kuna datar sako duka fara shigo min. Katse wayar yayi ya kiran wayar yayi video call. Dauke kai nayi. Ina cika ina batsewa. "Hmm fushi kike ne?" Ya fada da raha, kamar bashi ba. Harara na watsa mishi, na cigaba da kallon gefe. "Ki cire dress din!" Juyowa nayi na kalle shi a nutse. "Ni dai ba zan cire kayanaa ba, domin musulunci bai amince da haka ba, idan kana son ganina haka ka jira ka dawo, amma kunya ya haife ni ba rashin kunya ba." Na faɗa ina dauke kaina, shiru yayi kafin ya ce min. "Ba zaki yi ba kenan?" D'ago kai nayi na ce mishi. "Gaskiya ba zan yi ba, wallahi ba zan cire kayana ka kalle ni tsirara ta waya ba, idan kaso ka zo ina jiranka!" Na faɗa ina ƙoƙarin kashe wayar ya ce min.."ok na gode." Yadda yayi maganar kamar an mishi dole ya fada yana hade rai. Ban zata zai ji ni ba, na ce kasa kasa . "A sauka lafiya ruwa ya ci biri." "Kika ce?" "Bance kome ba!" Na kunshe dariya ta. Kafin na sake dariyar ina yi, na san fushi yake amma ban san yadda aka yi ya sake kuma yana kallona, ni dai ban san abinda ya gani ba kiran Yeemar ya katse video na ɗauka. "Yan mata ya dai?" "Shegiya an kawo sadakin!" Ihu nayi tare da tashi. "Da gaske?" "Wallahi bayan sallah za a kawo kayan aure, sun ce nayi layya a dakina." "Ra uba Malam yaki zagi. " Muka yi ta murna. Kafin muka yi sallah ashe bawan Allah nan yana online. "Kin gama wayar?" Tura baki nayi ya kura min idanu. "Kin san jiya kin cije ni a bakina?" Ware idanun nayi ina mamaki. "Ni!" Na tambaye shi. "Yes!" "Allah ya baka hakuri." "Baby ba zan yi hakuri ba sai kin nuna min wadancan abin!" "Tab!" Na faɗa ina ina wani juya kaina. " Allah im not joking please ko su kawai!" Shiru nayi naki kula shi, magiya ya shiga min da rarrashi na nuna mishi kirjina. "Kai da kake da mata masu manya manyan nonuwa me zaka yi da nawa kanana, masu girman lemun tsami?" "Haka na gani na yaba!" Ya fada yana gyara zamanshi da kyau. "Please!" Wato ban tab'a ganin anace irin Faris ba, idan na kawar da zancen zai dawo da shi a cigaba tare da magiya. A hankali na janye wayar muryanshi ya katse ni. "No no, ki cire a gabanta. I miss them so much!" A hankali na balle botirin rigar zuwa tsakiyar kirjina na bar shi. "Please ki janye rigar." Shiru nayi na kasa motsi. "Ina jiranki don Allah!" Ya fada yana kallona. Kamar xan fashe da kuka na dan yi baya da rigar, damke kanshi yayi, yana faɗin. "Masha Allah, Allah na gode maka!" Rufe rigana nayi ina faɗin. "Dama nasan sha'awata kake ji, ni dai ka kyale ni na kashe wayar. " Na faɗa ina jin haushin kaina ga kirjina da yake wani irin punch kamar zai fado, wani muslmin tsoro ya cika min zuciya. "Kada ki kashe min waya don Allah!" Idanunsa ya kafe ni dasu yana faɗin. "Ki bada passport ɗinki, gobe Faruq zai kawo min ke!" "Ni babu inda zanje, yawwa ka ma daina wani batun dauko ni sai kace yar Iska!" "Waye dan iskan tow?" Ya fada a kausashe. Shiru naki magana haka yasa shi kashe wayar yayi zuciya. Nima kwanciya nayi, tare da yin limo kamar ruwa ya cinye ni. Abinda ya faru jiya ya tsaya min a kai, yadda zuciyata take nukurkusani yasa na kasa wani katabus, wani irin fargaba nake ji, Salmanu Faris Matanshi biyu da ni ta uku. Sai na ji babu amfanin accepting soyayyarshi domin shi sha'awata yake ji, yayinda ni kuma nake jin ba zan iya mallaka mishi jikina da rayuwata don bukatar ka shi ba. Ina kwance amma ƙwaƙwalwata tariyo min abinda ya faru yake, lumshe idanu nayi, sai juyi nake ina ƙara ji kamar nayi miss wani abu mai muhimmanci, domin dai barci barawo yayi gaba da ni, ban sani ba ko ya manta da ita ne, amma nasan gulmammen ba zai nime ta. Ina kwance har wurin sha daya na ga ta shigo min daki. "Zan iya amfani da toilet dinki?" Mamaki ta bani, ta wuce ban dakin hala ta ɗauka irin ban ɗakinta ne, tunda ta shiga naji tana wasu abubuwan kamar kuka ko nishi ne, shashekar da take yi ina jin muryanshi yasa ni fita a dakin, idan sun gama sheke ayarsu na koma haka kuwa na cigaba kwanciya a parlourn har wurin karfe daya saura ta fito tana tsantsame kanta, tashi nayi na koma dakin na ga yadda ta gama lalata min gado. Ban ce kome ba na yaye zanin gadon na shimfida wani na kwanta. Ciwon mara ya tashe ni a barci dama nayi ta zuba idanun ganinshi, sai gashi nan ya tawo. Wanka nayi na sha ruwan dumi na duba magani na sha, sannan na kwanta, magana irinta gaskiya ciwon mara na al'ada jarabawa ce babba ga Yaran matan da suke yi irina. Har lokacin sahur ban fito ba, da yake idan na tashi ina dumame, tow yau ban tashi ba, ina ta juyi haka Sailuba ta zo n ace ta yi kome bani da lafiya. Yadda nake amai yasa ta kira mai babbar daki, ganin yadda nake juyi yasa ta nimo Sarkin gida aka tashi sarkn mota aka fita da ni zuwa asibiti, daga ni har Mai Babbar daki kwana zaune muka yi, sai bayan sallah asuba na samu barci, an min allura da karin ruwa. Bata gaya masa ba, koda na farka Maluma da Aunty Shukrah na gani, mun dan tab'a hira har nayi wanka na fito, shima sai wurin karfe biyu na rana ya kira ni, duk ta shiga damuwa yana tambayata ko akwai wani abu ne, Allah sarki abinda ya fada ko saka min hannun da yayi ne, na girgiza kai saboda nauyin maganar. Matarshi kuwa yana can da su Aneesah ana ta gurmi da yake labarin cikinta ya bazu, sai wani riritata ake yi. Kwana ɗaya na yi na kome, yadda Mai Babbar daki ta zuba min idanun yasa nima nake shan magani a kai a kai. Kullum zai kira mu ya ji jikina har na ware, ranar da na gama nima na shiga binsu sallah tahajjud, ina lura da Ijlal niman faɗa take yi da ni, domin har da gori ban tanka mata ba, domin ba zamanta nake ba, ranar ina jin tana faɗin. "Wasu sai dai su kare a bin malamai da yan tsubu." Cikin murmushi na ce mata.."wasu sun yi cikin amma babu amfaninsa tunda bai ga soyayayr uba ba, cewa aka yi bani da lafiya hmm!" Wanann maganar ya dake ta, don haka ta taso zata yi fada da ni..tana faɗin.."jaka dama na lura tun da hankali da ya dawo kaina da cikin kike hassada, banza wacce bata dauki aurenta da daraja ba!" Wannan maganar ya min ciwo." Domin mai babbar daki tana jin mu, "na gode da na kasance haka wasu kuwa, su da babu ɗaya suke a wurin miji da na kusa da shi. " Ihu tayi ta nufo ni. " Ni dai ban kulata ba aka shiga tsakaninmu Mai Babbar daki ta ce ta shirya a mai da ta gida ba zaman da tashin hankali, kuma abin haushi fadarta ba iya ni ba hatta su Sailuba da Wildat rashin mutunci take musu. Ga saurin hannu babu wanda ya isa magana saboda yan uwansa sun daure mata kugu. Shine Mai Babbar daki ta ce ta je ta gode.. dama tana son ta bar gidan ne domin akwai maganin da zata bani tunda ta zo aka dakatar da gyaran jikin haka yasa mai babbar daki, ta dakatar da Aunty Yanah da yin kome. Bayan tafiyarta aka cigaba da aikin, kullum zai kira ni bama wani hira, amma a haka nake dan tana barin gidan na sake nake yadda nake so. * Saudiya. Tunda aka bata takardanta, jikinta yayi bala'in sanyi, haka ta isa office ta zauna tare da kiran Number, can sai gashi har yana shirin bata masu lokaci haka ta cewa likitan. "Kayi bayani kawai idan yazo zan mishi." Ta fada cikin wani irin murya, mai ban tausayi. Tunda suka iso yake kaucewa haduwarsu. Koda sun hadu zai mantar da ita akan abin da su zo, tana sauraren abinda likitan ya ce, kusan chemical ne ya toshe mata hanyar shigar kwayar halittar, don haka sai an mata wani aiki kafin wani lokaci ta kara dawowa. Sunkuyar da kai tayi tana kuka cikin karfin hali ta mike tare da cewa ya saka ranar aikin. Sai da suka tsayar da maganar, za ayi aikin nan da kwana uku. Kiran Mahaifin Ikhlas tayi tana kuka tana gaya mishi cikin karyewan murya ta ce mishi. "Baban Zainab ina ganin zan hakura kawai. Don kamar Prince baya son haka. " "A'a duk wanda yake nima yana tare da samu, ki shirya zuwa aikin sauran kome mu barwa Rabbil Ka'aba." Haka tayi kuka ta koshi, da ce sayan ɗa ake tasan da an cika mata gida da Yaran, amma lamarin na Allah ne ba na mutum ne sai da ta fito daga asibitin, sai gashi kamata yayi a ce tayi fushi tana ganinshi ta manta da tarin laifinsa, ta fara dariya hawaye na zuba mata domin ba karamin kaunarshi take ba, lokacin aurensu tace ita bata shirya haihuwa, yau gashi nan ta kai kanta inda Allah bai kaita ba, hawaye ne ya zubo mata ta boye takardan ta yi hikimar sakawa a jaka. Koda an yi aikin dole sai tayi zuwa uku ganin likita. Gyada kai tayi tana kallonshi. "Me yasa kike kuka?" Murmushi tayi ta ce mishi. "Gobe zaka shiga Makka ko?" "Eh ina son zuwa umara ne, kin ga likitan kuwa mai ya ce miki?" Murmushin gefen baki tayi tana faɗin. "Nima akwai wani aikin da zan yi a jidda, ina ga yau xan tafi kawai sai ranar tafiya mu hadu a Jidda!" "Me likitan ya ce miki!" Murmushi tayi ta ce mishi.."lafiya lau kawai magani za a ba ni na sha!" Ajiyar zuciya ya ce mata. "Ok!" Daga haka suka bar asibitin, kukan zuci take, sauri take ta isa masauki ta shiga bayi tayi kuka. Suna isa kuwa ta rufe tare da kunna ruwa tana wani irin kuka kamar ranta zai fita ta janyowa kanta masifar da ba zata iya daukar shi ba... *Account Details:* *08130269641" *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* My book isn't Free! 500N [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 41 *** Alhaji Nafi'u Tunda ministan harkokin lafiya na kasar nan ya zo ga Salmanu Faris, shi kenan kome na shi na harkokinsa ya tsaya cak ace ya tsayar da kanshi domin kiri-kiri ya daina kome kawai bincike yake yadda zai kuntattawa Salmanu Faris don yaya wani motsi ya kashe shi. Sannan duk binciken da yake akan Ikhlas bai samu yadda yake so ba, asalima baya samun wani haske haka yasa shi cikin kunci da damuwa, shi yasa watan azumi da za a fara yasa aka dakatar da Malam Junaid tafsir domin idan ba haka yayi ba, tow ba zai tab'a samun yadda yake so ba. Harin da yake son kaiwa Fada ya kazamta amma yana shakkar abinda zai je ya dawo domin sau uku yana bincike akan Fada zai ga Salmanu Faris a tsaye a kofar fada, Mai Babbar daki da wata mace suna bayanshi, sannan kuma ita yarinyar ta haska shi da wani irin haske wanda yasa baya iya ganin shi sosai, sannan babban abin damuwar yadda duk yadda yayi yunkurin sai ya ga kamar Attahiru Shehu Yayari yana kallon abinda yake, duk da yana cikin waɗanda suka kawar da Attahiru amma baya jin ya shiga cikin lamarin in fact ma majority elder na Palace din suka yi joining handa domin sauke Yayari sai mutum daya da baya cikin tafiyar, shi yasa ya ce. "Duk da ina jin zafin Attahiru amma ba zan iya cin amanar shi ba, ku da kuka ga zaku yi Allah ya bada sa'a!" Wannan mutumin yayi matukar kawar da kanshi akan duk abinda suke amma duk wanda yake Fadar tow hatta bayin Fadan munafukai ne. Domin dan abin duniya ake basu, su manta da duk wani alkharin da aka musu a baya sun manta kome. Sannan a matan Attahiru Shehu Yayari, tabbas akwai shaidanu a cikin bayan nan ma a yan uwansa mata akwai waɗanda suka bada goyan bayan, a kashe shi. Sai dai shi da Rilwanu su ne jagaba na ganin bayan Attahiru. Mikewa yayi yana zaga parlourn aka shigo mishi da wasu yan mata biyu dukkansu matan aure ne. "Su shiga cikin can" ya nuna musu dakin, ba musu suka shiga cikin dakin ya gama nazarinsa amma bai sami wata mafita ba, haka yasa ya shiga dakin yadda ran shi yake dagulen nan bai da wani karsashi, haka ya kwabe kayan suma suka kwabe nasu, suka fada masha'a da sab'on Allah. Yana tsaka da kwashe tsiyarshi Alhaji Rilwanu ya kira shi dakyar ya cire abin daga ta kashin daya matar ya dauki kiran, tare da mikawa daya Matar Dildo tana sakawa a gabanta, bita kuma daya wani roba ya mika mata tana cusawa a takashinta kafin ya zo, parlourn ya fita ya zauna galala tare da cewa. "Ina kan binciken kenan nayi baki, amma ina ganin cikin matan da ya aura har da yarinyar a cikinsu, na yi bincike akan yar Junaid ba ita ba ce, wannan tana tare da shi har da Maryamu don haka ina tsammanin dole mu yi da gaske." Daga can aka yi magana ya ce. "Ciki kuma? Amma Yaron nan dan iska ne, wato ya tara mata sai cinsu yake zan ci Ubanshi cikin ma dole a san yadda za ayi da shi." Sun gama kulle kome na su, yadda zasu cimma nasara da sa'a. *** Ikhlas Kwanan mu biyu shi da Nady suka bar kasar, mun mata fatan nasara da dacewa. Haka suka tafi, sannan daga can Sweden suka tura takardonta zuwa Riyard na kasar Saudiyya, haka yasa suka nufi Saudiya. A daren da zasu tafi ina kwance nayi rub da ciki ya shigo dakin. Kallona ya tsaya yi don kayan jikina irin me bin jikin nan ne, ya fitar da bayana sosai, zama yayi yana mai tab'a ni da sauri na tashi ina me juyawa hada idanu muka yi ya sauke idanunshi a kirjina da ban saka bra ba. Kallon kirjin yake da kyau, kafin ya matso kusa da ni. Baya nayi ina mishi wani kallon renin wayon. Wato ga yar iska gantalalliya yazo zai yaudare ni. Fisgo ni yayi tare da hada fuskar mu wuri guda, yadda yake kallona nace mishi. "Lafiya Malam?" Nayi baya, bakina ya cafke da sauri kamar dama jira yake ya samu wannan damar tutture shi na shiga yi, amma ina wani irin passionate kiss yake min, wanda kome na kaina ya tsaya cak, yadda yake tsotsar harshena ya sani jin kamar bana duniyar bana raye ko nace bani da cikakken ikon sarrafa kaina, idan nace muku Prince Faris duniya ne anya ban yi karya ba? Domin a yadda yake wannan abin a hankali yake rabani da kayan jikina ban san yadda aka yi ba sai gani tumbur a manne da shi domin cikin wani irin shauki yake lasar duk wani kusurwan jikina haka yasa na fita hayacina, ashe yan iska abinda suke ji kenan, ni ba karanta books nake ba balle na fahimci wata harkan arziki, a cikin gidan Iyayenshi ko nace a cikin dakin mai babbar daki, Prince Faris yake wannan bidirin da ni, jikina rawa ya fara lokacin da naji inda ya kai bakin shi, cikin wani irin yanayi yake sumbatar wurin zuwa saman marana ban san yadda aka yi ba sai dai naji kamar ya dauke ni daga wannan duniyar zuwa wata duniya. Mugu ya dauke ni daga cikin bil adam ya kai ni duniyar gajimare, wani irin bude ido nayi lokacin da naji ya tura yatsarshi jikina a zabure na janye jikin tare da matse kafana, sai a lokacin na fahimci ashe mutumin nan ya kashe ni da salo ne shi yasa na fita out of control, Jan zanin gadon nayi tare da rufe jikina. Ina jin kasana yana zafi sosai da sauri na dirka a gadon zuwa ban daki ruwan dumi da yake cikin plast na juye na tsuguna na fara watsawa gabana, wani shegen zafi ne naji ya ratsani. Turo kofar yayi yana me shigowa mikewa nayi ina rufe jikina. Har cikin ya shigo sosai sannan ya tsaya yana kallona cire rigarshi yayi na fashe da kuka. Har jikina yana rawa. "Don Allah kada min kome wallahi ban san haka abin yake ba, zafi wurin yake. " Na faɗa ina ja da baya, takawa yayi a hankali. Har ya isa wurin pampo ya bude ruwan dumi sai da ya tara a cikin abin wanka sannan ya gyara min ya fita "ki shiga" haka na shiga ba musu, jin ruwan da zafi yasa na fara ƙoƙarin fita ya danneni. "Ki bude kafarki ya shiga inda na tab'a sai na dawo zan kara duba wurin na gani, ki yi yadda kike so Zainab Junaid Gobir, ki min kome na yafe miki amma ban yarda da kowa akanki ba, kuma ki ajiye min wannan tantanin domin zan na amshe shi da kulawa." Hannunshi ya kai nayi maza, n na ture hannun, bakinshi ya kawo fuskana na kawar sumbtar wuyana ya fara zuwa kirjina, bakinshi ya kai kirjina, bakiɗaya ya kara birkita min lissafina, abinda nake nufi daban abinda yake nufi daban, hannunshi ya kai cikin ruwan ya shiga wanke wurin yana tab'awa a hankali. K'amk'ame shi nayi, ina taya shi cinye bakin juna wanda ya haifar da wani irin yanayin da na kasa dakatar da kaina. Vibrating din wayarshi ya dawo da mu, da sauri na kara fisge bakina a karo na biyu, daukar wayar yayi cikin wani bagahon muskilanci. "Hmm!" "Ina jiranka fa!" Naji Muryar Nady, tsaki yayi ta kalli agogon hannunsa kafin ya ce mata. "I'm hungry!" Daga nan ya juya ya bar ban dakin, ajiyar zuciya nake saukewa, ina mamakin gangan jikina da zuciyata da suka bude mishi kofar shi, haushi da takaici duk ya ishe ni haka nayi wanka na shirya tsaf. Sannan na fito, kayan barci na saka amma ina jin shaukin abin har lokacin a raina. Ina jin wani irin yanayi mai matukar wahalar fassaruwa. Wani abu nake ji yana tsuma ni wanda ban san lokacin da na fara jin haka ba, a hankali nake sauke numfashi. Lekowa Mai Babbar daki tayi tana faɗin. "Mara kunya ya fita ne?" Kunyarta yasa na kasa amsa mata nayi kamar ina barci, murmushi tayi ta ce min. "Idan kika yi sahur Yanah ta iso zaku iya fara gyaran jikin!" Ta fada min tana barin dakin, ni dai haka na kwana cikin kunya. - A Hatsune ya isa gidan yana shiga bangaren Nady, ya samu ta gama shiryawa shi take jira. "Am I hungry!" Ya fada a wani irin rikice. Ya nufeta, "amma saura 34mins mu bar garin nan." "Ni yunwa nake ji!" Ya fada mata tare da janyo kafaffunta, zame wandonsa yayi tare da wani damkarta da yayi yana jin wani irin numfashi, yadda ta kwanta ya juya mishi kome ta koma kamar Ikhlas, yatsarshi daya yasa ya kawar da gefen Pant ɗin, cikin wani irin bukata mai azabar nauyi ya shige jikinta, lumshe idanun yayi yana jin wani yummm a cikin kanshi, yadda ta cire rigarta, tare da watsewa yasa shi birkice mata. Idanunshi juye ta koma mishi Zainab, abinda yake ji daban ne, ita macen da kake bukata kana iya sake kome har da abinda kake so, yadda yaso yayi da Zainab sai gashi yana yi da Nadiya domin ɗaukarta yayi ya haɗa da kofar ya cigaba da yadda yake so sai da yaji don kanshi ya gamsu yau karon farko a rayuwarsa yaji ya gamsu da mace ba tare da ita ta bukaci ya kyale ta ba, kallon Nady yayi da take jin gajiya sosai domin duk yadda suke tare bai tab'a mata irin wannan abin ba, asalima ita take fara juna gajiyarta, janye jiki yayi ya shiga ban daki a gurguje suka yi wanka suka sake kaya, suna fitowa ya hango Ijlal a parlourn idanunta yana kan kofarsu. Hawaye ne ya zubo mata ya ce mata. "Dauko kayanki kamar yadda nace miki, ki tafi cikin gida gobe za a zo daukarki." Haka ta shiga tana tafiya a hankali, ganin zata bata mishi lokaci ya shiga ya dauko jakarta ya rufe gidan. Sannan ya nufi wurin mota, gaba Nady ta shiga tana kallon gefen hanya har ya bar gidan, Faruq yana airport shi zai dawo da motar. A lokacin da suka iso tare da yiwa Mai Babbar daki sallama, ina ji maganarsu, amma ba zan iya fita ba, wani abu nake ji yana yawo a jikina kamar yadda nake jin hannunshi yana damkar ko ina na jikina. Zuwa yayi cikin dakin ya sumbaci kumatuna. Rike yatsun hannuna yayi ya ce min. "Zan tafi ki kula da kanki please, ayi yawon sallah amma don Allah kada ki hadu da Uwais don zan saka Faruq ya mishi kome zan bar Faruq saboda kula da wasu abubuwan. Ana jibi sallah zan dawo kada ki ci abinci mai nauyi bana son ki yi nauyi, ina son sarrafa ki yadda nake so." Bakinshi kai kan kumatuna. "Zeeinab ki sha pineapple ki sha kamar yadda kika sha yau, naji kamshinsa ki sha sosai ina son jin kamshinsa a seed ɗinki please ki sha lots, Zeeinab zan turo da magani ki sha kafin nazo, kece mace na farko da na sha abu daga jikinta na san you are okay enough but a kula min da lafiyar jikin ma hakkina ne, zan turo magani!" "Prince lokaci ma tafiya!" Nady ta fada, hannunshi ya kai cikin rigana. "Ina son wannan halittar ba zai tab'a kwanciya ba. Zan mora Yarana zasu mora ina da Target akanki, akwai fili a bayan gidan nan za fara gini!" Ban san yadda aka yi bakina ya ce mishi. "Auren zaka ƙara? Har mata nawa zaka kara?" Shafa abin cikin rigana yake yana murzawa. "Hudu sun yi min da kwarkwarah kamar goma, ina son mata idan na same ki maybe ki cike gurbin hudun." "Ka tafi tana jiranka!" "Bude min na ga abinda nayi kamar naji miki ciwo dazun da hannuna." Share shi nayi hannun shi na cikin rigar abinda yake min yasa ni dauke numfashi akai akai, tare da juya mishi, sai da ya gama mai dani bita can ya tashi yana dariya mai sauti. "Ki kula min da kanki!" Ya bar dakin, tashi nayi na je jikin window ina kallon futarsu, har da mai babbar daki ta kara shi waje, zuciyata ce ta fara wani irin bugawa, da karfin gaske har sai da na rike kirjina, ma durkusa a ƙasa, yadda yake bugawa yasa na kasa ko kwakwaran motsi, hawaye na kara cika min idanu. Turo kofar aka yi Mai Babbar daki ce ganina tsugunne dafe da kirjina yasa ta karasowa da sauri. "Lafiya Abuh?" Ta matso dab da ni. Wani irin kuka ne ya kwace min ina shashekar kuka ina dafe da kirjina. "Kina son Mijinki ko?" D'ago kai nayi ina kallonta, murmushi tayi ta cigaba da cewa. "Ki so shi, kamar yadda zuciyarki take bugawa haka shima yake ji a nashi, kin san yadda ya ke ji idan kika ce bakya sonshi? Don baki san meye so bane, don baki san yadda soyayyar wanda kake so yake ba ne, Amma haka zaki bar soyayyar shi ki hakura domin ki zama Fulani Babba, ki sadaukar da kome ki rike gidanki, ki manta da kome ki yi amfani da wannan bugun zuciyar ki kwace kome na gidan kada barazanar wasu matan ya saka ki juya, wannan shine lokacin da na bukata ki bani daga yanxu ba zan roke ki, ki zauna da shi ba, sannan ba zan tab'a cewa don me zaki rabu da shi ba. Yanzu ya rage ke da zuciyarki ce ki bata abinda take so ko kuma kita wahala da ita." Ta fada tana barin dakin, abu biyu suka same ni, zuciyata da kuma kunyar mai babbar daki, wanda na karanci yanayinta, ta san danta yana lallube ni, koda aka yi sahur muka fara gyaran jikin, ina dakin bayan an gama min zazzaɓi ya rufe ni, domin every moment na tuna abinda ya faru zan ji kamar xan mutu, domin bugu zuciyata take kamar zata dirko. Ni ina daki ban san Ijlal na gidan ba, sai da naji tana kakarin amai. Dakin da nake shine daki na biyu na mai babbar daki, asalin daya ɗakinta da aka saka mata sunan shi, shine asalin babbar daki domin girman kayan ciki, dakin da Ijlal take shine dakin da su Aneesah da Daulah suka yi yan matancinsu, ita da su Sailuba da Wildat sai Yanah. Ni kuma nan ba kowa sai katon family bed din dakin. Da safe ina kwance mai babbar daki ta leko tasan ban yi barci ba, take kallona kafin ta ce min. "Mijinki ya kira wayarki a kashe ya ce ki kunna." Wato tsakanina da mutanen sai Allah bai yarda wani ya bani sakonshi ba, sai ita bayan ita bana jin akwai wanda zai gaya min kome akanshi. Rintsa idanuna nayi naki budewa. Murmushi tayi tana faɗin. "Yau zaki mana abin buɗe baki ne?" Kamar yadda danta yake haka wato itama take. Shiru nayi naki magana..har ta fita na tashi zaune ina lallubar wayar. "Yasan zai dame ni ya tafi ya bar ni." Na kuna wayar ina tura baki. Can kuwa ya kira ni, ina dauka ya ce min. "Please video call!" Rigar jikina na kalla, doguwa ce irin armless din nan kaina ba hula na kashe tare da bude data, can sai ga kiran daukar nayi ina kallon gefe can. "Assalamualaikum! Gani a Madina!" Ya d'aga hannunshi yana min waving. Tura baki nayi ina dauke kai. "I miss you!" Kallonshi nayi kamar xan yi kuka ya ce min. "Me ya faru kuma?" Ya fada yana shafa kanshi. "Allah Zainab ina kewarki!" Dan murmushi nayi kadan ina gyara zaman rigana. "Idan an sha ruwa zan kira ki." "Ina Aunty Nady?" Tana barci a masauki, a raina na ce. *Mayen mata waye ya sani ko ya tura mata hannu a inda ya saka min* "kina tunanin ko wani abu na mata ko?" Da sauri na ce mishi. "Ni a'a!" Na faɗa da sauri ina ƙoƙarin kauda zancen. "Faruq ya kawo miki sakon?" Girgiza kai nayi ina dauke kai. Saboda bana son kallonshi ina tuna abinda ya faru jiya wani tamke idanuna nayi, ban san lokacin da ya saka wata dariya mai sanyi ba. "Kina tuna abinda ya faru ko?" "Zan kashe wayar!" Na faɗa a shagwab'e. "Hmm tow kalle ni idan ba shi bane!" Hade rai nayi na dauke kai. Murmushi"cute Little mermaid!" Kallonshi nayi yana kallona ware idanu nayi kanshi. "Ka saje da larabawa kenan!" "Ummina ai kanuri ce Mahaifiyarta kakata shuwa ce, kin ga muna da dangantaka da larabawa! Shi yasa im too hot 🔥!" Ya fada da wata siririn murya. Murgud'a mishi baki nayi ya zare idanu. "Zaki karya min azumi wallahi!" Ya fada yana murmushi. "Said something!" "Ni me zance?" "Idan an sha ruwa ina son ganinki naked!" "Ni!" Na nuna kaina, tare da girgiza kai na ce mishi. "Ba zan iya ba!" "Zaki iya ni dake ne!" " Eh lallai fa salon matarka ta ganni ta watsa ni media!" Dariya yayi sosai yana kara tabbatar da kanshi Lallai zainab mace ce. "Please!" "Kada ka bani hakuri domin ba zan iya ba kuma kada ka roke ni!" "Minti talatin kawai zaki yi!" Ya fada yana wani killer smile, irin ga mahaukaciya bari ya manna min hauka. "Ba zata gani ba" "ka bar rokona domin ga Matarka ce tana barci ka je ka same ta." "Na fiki sanin inda take amma ni ke nake so!" "Zan kwanta kuma kashe wayar zan yi!" Gizon lips dinsa yayi tare da lashe bakinsa a hankali. "Zaki yi ko ba zaki yi ba?" "Ba zan yi ba!" Na bashi amsa sannan na kashe wayar. Sako ya turo min don ya cusa min haushi. *Ina da wata matar don baki yi ba* Nima na tura mishi har da emoji. _So what? Shi yasa nace ba zan iya ba! Tunda ai ba daya gare ka ba rami biyu gare ka, ka dangwala can ka dangwala can😏_ Can kuwa ya sake turo min da wani sakon. *Allah yana ganinki idan kika karya min azumi* _Saboda ni ce na nimo ka ba?_ daga haka na kashe wayar na cigaba da abinda nake. *Account Details:* *08130269641" *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* My book isn't Free! 500N [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 43 Akwai wani abu da aure ya gadar guda biyu, dabi'u ne na farko ma'auratan da suke tsayawa juna idan wata matsala ya same su, na biyu ma'aurata da suke mantawa da matsalar junansu. A nazarin Nady sam Salmanu Faris bai damu da halin da take ciki ba, tunda Ijlal tana da a cikinshi, amma maganar gaskiya ba haka ba ne, asalima shi ba mutum mai lallai sai ya san me yake faruwa ba ne, yana iya zama da kai ba tare da ya nuna ya damu da kai ba, amma kuma kome idan yana tare da shi yana bibiyarshi sau da kafa, ita ce bata sanshi ba amma shi yasan su bakiɗaya. Ko a yadda ya ga tana murmushi ya kyaleta bayan ya ga hawayen da take, bayan ya rakota, komawa asibitin yayi domin tana shiga ban daki ya buɗe jakarta ya dauki takardan ya gani, murmushi yayi ya dauki hoton takardan. Sannan ya juya ya koma ban daki yana jin yadda take kuka sosai. Murmushi yayi a karo na biyu, sannan ya fita ba zai hanata kuka ba amma me yasa ta boye babban al'amari haka? Tana ganin ba zai damu da ita ba ko? Murmushi yayi. Lokacin da ya koma ya samu likitan suka gaisa ya gabatar da kanshi ba tare da ya gaya mishi sunan shi da aikinsa ba, kallonshi likitan yake kafin ya ce mishi. "Kai ne Dr Faris Neurology MD na jahar Machigan?" Inji Balaraben ya tambaye shi, jin haka yasa shi amsa mishi cikin murmushi da kulawa sake hausawa yayi. "Masha Allah, mun jima muna son gayyatarka ko zaka taimaka mana ka duba mana wasu marasa lafiya!" Girgixa kai yayi yana faɗin.."kuyi hakuri ina da mara lafiya nima, Matata ce ta zo da case din haihuwar nan!" Kallonshi likitan yayi kafin ya ce mishi. "Dr ya aka yi abin ya ci bututun da kwayoyin halittarka zasu shiga jikinta?" Murmushi yayi wanda take karawa fuskarshi kyau ya ce mishi. "Ƙaddara! Ban da ƙaddara babu abinda zai kawo haka, don Allah ka taimaka mata tana son itama ta haihu." Shiru yayi kafin ya ce mishi. "Mu mata aikin farko bayan wata shida idan bata sami cikin ba zamu mata dashen kwayoyin halittarka mu ga abinda Allah zai yi!" "Na gode sosai!" Suka gaisa sannan likitan ya ce mishi. "Likita kai amma kana da lafiyar ko?" Yar yake yayi ya ce mishi. "Su uku ne dayar ta ukunsu tana da cikin wata biyu!" "Ah Masha Allah!" Suka kara gaisawa. Sannan suka yi sallama. Tura mata sako yayi da cewa. *Ban san me yake damunki ba! Amma Please ki ci abinci ki kwanta! Kafin na dawo* wannan sakon da ta gani ya mata dad'i don bata dauka zai dawo gare ta ba. Tunda ya shiga Makka a daren ranar, bai rintsa ba domin ko kiran da yake yi na yayi abinda yake a waya ya kasa, Addu'a yake ba ki ba gani. Sannan ya kara mika lamarin Matanshi Allah ya bashi sa'a da iko kansu haka yasa bakiɗaya yake ƙara addu'a da mika lamarinsa ga Allah, tsawon kwanakin da yayi a can addu'a yake, sannan yaki komawa don ya bata damar nutsuwa don kullum ya kirata zata ce tana lafiya. *** Ana jibi sallah, muna aikin cin-cin da cake, sai ga sakon Nady. _Ki taya ni da addu'a za a shigar dani aiki!_ yadda ta turo min sakon nayi maza na mai da mata da cewa. *Allah yasa a dace Maman twins* lokacin da ta ga sakona, kirana tayi tana shashekar kuka ta ce min. "Thank you, da sunan da kika kira ni da shi na gode sosai. Amma shi Allah ba a mishi dole yasa ina da rabon ganin nawa gudan jinin!" Murmushi nayi na ce mata. "In sha Allah! Zaki gani idan muna raye!" Da haka muka yi sallah, anyi min dinki sallah Telan mai babbar daki yazo ya amshi kayana don ni da Sailuba da Faruq muka je gida, na kwaso kayana masu yawa na ajiye akwati guda na ajiye mishi. Mai Babbar daki ta shiga daki ta kawo min wasu lace guda biyu, daya Austaraliya daya kuma China ne, ta ajiye mishi tana faɗin. "Wali duba kayan nan a hada da shi." Size dina na bashi, a cikin kayan da na dauko har da takalmi da jaka na, sannan gyale da hijabs dina, duk da ta tura an yi min jalbab masu kyau. Yaranta haushina suke, ana sallah saura kwana uku Mazan gidan suka fara zuwa ganina a dakin Mai Babbar daki, lokacin da suka shigo gaishe ta domin wannan al'ada ce kafin su gaisa da iyayensu mata ita suke fara gaisawar sannan su fita. Ganina sanye da hijab na fito Salim ya ce min. "Kina nan ne? Masha Allah zamu kwashi arzikin abinci. Yau kwanona a nan yake don Allah a yi da Ni!" Murmushi nayi ina mai kallon Mai Babbar daki da take bata uzurin amma kuma tana aiki jin mu. "Ka tambayi Umminmu!" "Mai Babbar daki zan zo cin abincin bude baki." "Nima haka!" Inji Abdulhafiz. "Gaku ga kukun nima sammin take." Duk suka saka dariya sannan suka fita. "Ki kara sanwar;" "in sha Allah!" Na faɗa ina sunkuyar da kai. "Kina shan maganinki kuwa?" Gyada kai nayi don kunya nake ji. "Gara dai a daina jin kunyata, domin dai nasan." Da sauri na koma kitchen, mun yi abin buɗe baki har da su alale da dan wake, Masar shinkafa da miyar taushe. Don tin jiya muka yi, bayan na gama aikin bude baki, na shiga nayi wanka turaren wutan da na zo da shi na saka. Ina shiri na tura fa dazun na bawa Faruq ATM dina ya ciro min kuɗi zan bawa su Sailuba da Wildat. Ina cikin shafa mai suka shigo don nace idan sun gama su gaya min. "Gimbiyar Zanzabira, zan tafi kin san Ummata bata da lafiya." "Ayya baku tafi asibiti ba ne?" Sosa kai tayi bata gaya min ba, na ce mata. "Ki samu Faruq idan an sha ruwa ya kai ku asibiti, sannan ki turo min shi idan kin ganshi. Wannan kuma kudin kayan sallah ne na bada kayanku ke da Sailuba ga telan mai babbar daki, wannan ki sayi abinda kike bukata!." Zubewa tayi a gabana tana wani irin kuka da godiya, domin bata kawo zan mata kayan sallah ba, a matsayinsu na bayi su ba ayi musu kayan sallah masu dan samu ne suke yiwa Yaransu. Tayi ta godiya karshe koranta nayi ta ishe ni da godiya. Sannan tana fita ta zube a gaban Mai Babbar daki tana mata godiya, murmushi Mai Babbar daki tayi tana kara hango yadda Yarinyar take amfani da kome nata domin na kusa da ita, ko shekaranjiya kayan sallah da ya haɗa da hijabs da turame kusan kala hamsin hamsin ta bawa mai babbar daki a kai can wurin danginta na farar kasa, a raba. Sannan ta haɗa da wasu amintattun yan uwan Mai Babbar daki guda uku, Hajja Mariya, tana auren Dan malikin Zanzabira, Hajja Kulu tun aure a azare na jahar Bauchi, sai Hajja Auta tana Abuja, kuma tasan zasu zo zanzabira sallah musamman Mariya da auta, da ta gaya musu sakon Ikhlas cikin farin ciki suka ce ta tura musu, su dinka don zasu saka. Haka yasa aka tura Faruq ya kai da sassafe tasha. Wannan abin ya matuƙar kama zuciyarsu, sannan ta kara da tuna mata Yarimar gabas uban rikon Ijlal Menless ta saya mishi da turarukan, aka kai mishi inji matar Salman, wannan abin ya mishi dadi, uwa uba duk wani babba a fadar sai da Mai Babbar daki ta saka tayi mishi hidima har kishiyoyin Mai Babbar dakin, wannan yasa masarautar aka ɗauki gulma da gutsiri tsome. Ana gobe sallah Abbana ya turo min da kayan sallah, cikin akwati guda a dinke har da na mai babbar daki, sannan ya haɗa min da danyen nama, kaji da hatsi da zunzurutun kudi naira dabu dari, nayi hidimar sallah, ana kawowa Mai Babbar daki ta bada dan aikanta dubu ashirin tukwaici, Dama kunsan mutumin da kaunar 20k anya ba aljanu suka kama tauhid ba yana son dubu ashirin. Kirana tayi na zauna a gabanta. "Ga kayan abinci me zaki da shi naji akwai wasu a gidanku, akwai wasu anan?" "Madadin haka a rabawa iyayen fada na cikin gidan nan da waje, inji Dr ba?" Kara tambayarta. "Kin tambaye shi?" "Ummi aikin alkhairi ba a jiran izini ko sa hannun wani idan aka yi haka kamar ya san me ya faru ne!" "She kenan ki cire wanda zaki yi abincin sallah ki kai musu." "Tunda akwai a can a barshi sai na idan ya dawo!" Kun san me nayi ƙoƙarin na tafi gida nima kamar Ijlal, kiri-kiri Mai Babbar daki ta ce idan na tafi gidan zai zama empty don haka na zauna anan mijina zai ji dadin duk da yasan ina gidansu. Kada ku ce abincin sadaka ya tsaya fa ana kan yiin shi ta hannun matar da Nady ta dauka da faruq ake rabawa shi ne dalilin da bai bi uban gidansa ba kenan, haka muka sake raba kayan da aka kawo min ban da hatsi don su Wildat da Sailuba na bawa, suka yi ta godiya har da danyen nama da kayan miya da mangyada suya. Ban yi lalle ba, sai dai da dare ana gobe sallah kenan, aka min don mun yi snack sun kai kala goma wuni muka yi ana aiki. Na gaji ranar sallah da safe kafin mu tafi Idi muka tashi da aikin masar sallah, da sinasir wanda Mai Babbar daki ta hada min kulun, ni kuma nayi miyar egusi sai tuwon shinkafa da fried rice , sai salat da nayi da fruit salat. Duk mun hada muka shirya bakiɗaya aka tafi massalaci, muna dawowa ni da Abdullahi da Mai Bauchi muka rakoni gida na kwashi manya kulollina, muka wuce gidan masa dama tun asuban fari muka fara suya, kafin shida mun gama, sinsir ne muna shigowa muka fara suyarshi kafin karfe sha ɗaya mun gama, masu jiran abinci kuwa tea na dafa musu da ya sha kayan kamshi na hada musu da masa, na koma na cigaba da aikina. Dubulan da nakiya da alkaki da wasu cimar Mutanen Borno Mai Babbar daki ta bada aka mata, ni kuma nayi su cincin da cake. Duk kafin karfe sha biyu mun jera abincin domin Mai Babbar daki ta gaya min zuwa karfe biyu za a fara zuwa gaishe ta, ciki da wajen masarautar. Sai abincin da muka kai sassan gidan aka raba..sannan ya gaya min zai dauki kwana uku ana abincin sallah don haka na saka a raina aiki ne ja a gabana. Lokacin da na fito da kayan kayan karshe ina sanye da wani karamin mayafi akan lace din da mai babbar daki ta dinka min, kusan irin nata ne, na ji ana ta hayaniya. Ashe wai suna video call da shi ne, ina fitowa suka juya mishi ni. Kallo daya yayi min ya dauke kai yana faɗin. "Barkanku da sallah! Bari na duba Nady!" Kashe wayar yayi, na ajiye kome na wuce dakina. Ina shiga naga kiranshi. Ina dauka wato yadda yake faɗa da Bala'i kamar na mishi wani abu. "Don rashin mutunci, sai ki saka dan karamin mayafi kina yawo cikin mazan da babu Muharramanki, Allah yana ganinki hakkina da ake takewa wallahi. Domin na san har da rawan jiki yi kike tunda kin zama mara kunya da rashin sanin darajar aure, ki ga wani mayafin da kika dasu. Allah ya gani ba don ke bace da ba miki Allah ya isa domin ji nayi kamar zan mutu har Faruq ya ganki a haka waye ya san iya adadin mazan da zasu ganki a haka, wallahi kin zalince ni zuciyata kamar zata buga, ki nime Yafiyar Ubangiji domin matukar ban yafe miki ba zaki sha tsinuwar Mala'iku, yawwa gobe ki saka Hijab har kasa, sannan idan kika fita kallon hawan Sallah wallahi ban yafe ba, kin mai dani Dan iska ina magana kina jina." "Tow me zan ce maka? Kace baka yarda ba kace kaza kace kaza me kake so nayi maka don Allah? Tunda baka so ka gayawa Ummi zan koma gida kawai, tun kafin sallah na ce zan koma ka ce baka amince ba ya kake so nayi? Don Allah ka daina addabar rayuwata." Na faɗa ina jin wani irin kuka yana zuwa min, hadiye kukan nayi na ce mishi. "Allah ya huci zuciyarka!" Tsabar kishi ne ya rufe mishi idanu, ina zaune a dakin na kasa fitina naji muryansu Ijlal, ban fita ba, na shiga ban daki na wanke idanuna na dawo na gyara zama a gaban madubi, na tsara makeup, domin mun yi da Yeemar itama ana saukowa idi zata zo, na gyara zaman dham din wuyana, haka hannuna da kunnena. Sannan na gyara dakin na fito na gaida mutanen parlourn na wuce kitchen. Ina jin muryan Hajiya Mardiya tana faɗin. "Mai Babbar daki, ai ina ganin kokarinta kwana take tana fama da zazzaɓin, ga rashin cin abinci. " Ka ji wani karya na fada a raina. Sannan na fito tana ta kara bayaninta. "Yeemar din ta iso ne?" Murmushi nayi ina faɗin. "A'a Ummi tana hanya!" Na kai kayan daki, ina dakin naji Parlourn ya kara daukewa da hayaniya, daidai lokacin da naji muryan Yeemar tana gaida da mutanen Parlourn fitowa nayi na ga Abbana Ya Abid, Ya Yunus, Ya Nawwas, Ya Nuraim da Tauhid. Komawa da baya nayi,kuma sai na fito da gudu ina ihu. Dariya Mai Babbar daki tayi tana girgiza kai. "Wayyo Allah na, Abbana Wayyo Ya Abid!" Na fada jikin Abba ina kukan murna, tun kafin azumi ban kara ganinsu ba, gara Tauhid yana kawo min sako. Tsakiyar su na shiga, aka yi ta daukarmu hoto na tashi da rawan jiki na zuba musu abinci suka ce sun koshi, Mai Babbar daki ta ji dadin yadda nake murna, duk da taga alamar kamar kuka nayi dazun sai Ijlal ta zama yar kallo, wato ita tana ganin yar so ce sai ya ga ashe iyayen Ikhlas bakiɗaya ita ce duniyrsu ga wasu mayun warms da aka kawo na abincin sallah, Mai Babbar daki tayi godiya ta bawa Tauhid goran sallah Yaron nan mayen kuɗi ne amsa yayi yana ta godiya, sannan suka tashi na raka su, Yan uwana bakiɗaya suka bani goran sallah. Sannan suka tafi hotunan da muka yi Tauhidi ya ce idan ina son ya turo min sai na tura mishi 20k, daga nan na tura mishi sannan ya ce na jira zai turo min, Yeemar da na bari a daki na koma wurinta muka nutsu a daki muna hira. Tare da bawa juna labarin, anan nake gaya mata rigimar mu da shi na safiyar nan nan Murmushi tayi tana faɗin. "Kishi ne ya motsa sai ki saka hijan din tunda baya son yana ganinki haka, kuma da gaskiyar shi. Ina dalili!" Ya faɗa tana dariya bari na gaya muku Yeemar yar iska ce. Idan nace muku dilaliyar yan iska ce kada ku ce karya ne. Don haka na tashi ina nufar waje jin ana tambayar Mai Babbar daki ni, tayi shiru ashe haka da nayi kuskure babba. Domin ina fita na ga wata dattijuwar Mata, zaune fara ce tas baka ganin kwayar idanunta. Saboda wannan farin da ya lullube idanun. "Maryamu ki ce Faris ya samo macen da ta dace da gidan. Tabbas ita ce Lu'lu'a yarinya zo nan!" Kallon mai babbar daki nayi ta zuba min idanu kafin ta min alamar na koma da baya. "Adade don Allah bana son abinda kike min, Ke koma dakinku." Maza mata tayi ta kamo hannuna kamar tsafi tayi sama da kanta na tsawon minti goma kafin ta juya ga Mai babbar daki. Murmushi tayi tana dariya. "Burina ya cika, an haife ta. Jinin ya dawo." Yadda Mai Babbar daki ta fisge hannuna a cikin na matar tana mai rufe ni da alkyabbarta. "Adade ki fita kafin na saka a wulakantaki!" Ta fada da wani irin tsawa, dariya tsohuwar take tana faɗin. "Karni zuwa karni jini bayan jini yaki zuwa yaki shekaru zuwa shekaru, baki isa goge zanen ƙaddaransu ba. Ko yau na mutu tarihin Zanzabira ya zanu kuma ya tabbata. Maryamu jini zai ta zuba sadaukarwa akan sadaukarwa ga duk mai numfashin da zai huda katangarsu. Rantsuwa ce da jinin rauhanai, dare ne mai cike da duhuwa. Wanda ya haɗa wayewa da kusufin dare. Guguwa Mai Karfi ta taso daga tsakiyar birnin zata lullube samaniya zata haifar da gagarumin rinjaye na zubar da jini. Za a haifar da annoba mai rinjaye. Attahiru yayi shuka a idanun makwarawa, yayi barci ana mishi minshari zan tafi domin mutuwa na dab da cimmani. Yarinyar idan gudu ya zo kada ki gudu ke daya riƙe hannun damansa ki gudu tare a shi. Nagani a kaddarar baya amma ban gani a ƙaddararki ba. Miyagun shaidanu mutane zasu lullube samaniya, zasu zo gab da cimma shi amma sai kin bada tazarar da zasu samu nasarar haka. Dariya take tana tafiya tare da dogara sandarta tana wani waka da wata mitsitsiyar murya. Lalee!!! Lalee!!! Lalee wata tayi ja, rana tayi baki, dare yayi haske. Wata tayi ja wata yi ja jini ya zuba, mayaka sun fito , kuraye suna kuwa, kuraye suna kuwa. Jini ya zuba jini ya zuba sarki shago ya dawo? Barza ya dawo kowa zai mutu mai nasara zai rayu! Sarauniyar zata mutu da jaririn cikinta, lalee lalee lalee, lalee barbuza lalee kundara, lale janaka,lale jinryar. Sarkin Zanzabira bargaga ya dawo bargaga ya dawo!" Ta kama rawa da kanta a gaban Faruq da ya shigo da kaya a hannunsa. Dafa shi tayi. "Ka zabi mutuwa! Anya bargaga baka yi kuskure ba? Lallai zaku lallai zaku mutu!" Ta cigaba da rawanta. Har ta saka kafa zata fita. " A daren sha hudu ga wata" ta juya da karfi. "Alqawarin Allah zai cika tarihi zai maimaita kansa." Ta juya tana kallon Mai Babbar daki sannan ta sake wata mahaukaciyar dariya ta ce a ranar kowa yana ji kowa zai shaida mai tabbatuwa zata tabbata kamar kiftawa da Bismillah, kimanin mintuna kafin zanzabira ta samu sabon ango ruwa mai albarka zai shiga cikin mahaifar Awatif zai tabbata!" Daga haka ta kama rawa tana girgiza. "Kina yaki domin ya amshi matsayinsa, ai dama wurin na shine jininsa ce, amma cin amanar gadaddiya ce tun kafin Yayari cin amanar haifaffiya ce tun kafin jinin Fulani da barebari, tabbas cin amanar ba sabon abu ba ne amma mutuwa ita ce sabuwa a cikinmu. Kin manta kome kin manta tarihi, kin barta yayi wankan zinari irin Awatif kin barta ta komawa baya irin Awatif, lallai Aojana tana cikin tafiyar bari mu ga zaki iya dakatar da rundunar shaidanu tsakiyar birnin ni ne. An binne kin tona kun tona sai kun girbi laifinku, daga ina za a fara mutuwa? Su waye zasu sadaukar? Amma mulkin...... *Account Details:* *08130269641" *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* My book isn't Free! 500₦ [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 44 Dariya ta saka tana tafiya tana rawa, har ta bar kofar mai babbar daki zuwa tsakar gidan. Buga sandarta tayi ta ce. "Lallai kuna sha'awar mulki, kuma zaku mutu." Ta fita tana dariya zasu mutu, daki Ummi ta wuce da ni, har zuwa lokacin jikina rawa yake. "Ummi!" Kamar tasan tambayar da zan mata ta bani amsar cikin gaggawa. "Mahaukaciya ce, Adade!" Gyada kai nayi ina jin kaina kamar zai fita. Cire min kwalliyar tayi da sauri kome da ya danganci Gwal sai da ta cire min, sannan ta rike hannuna tana faɗin. "Mahaukaciya ce, please kada haka ya dame ki. Yeemar ko?" Ta gyada mata kai. "Kula min da ita kafin na zo!" Ta kwashi gwal din ta fita da shi, har ta isa waje ta ce mata. "Ki sakata ta cire kayanta za a zo amsa!" A hankali na cire kayan bayan fitar ta na saka wani kayan ina kallon Yeemar. "Matar tana ta wasu irin magana." Shiru Yeemar tayi kafin ta ce min. "Idan muka yana da gaskiya fa?" Da sauri na kalle ta. "Me yasa kika ce haka?" Girgiza kai tayi ta ce min. "Lokacin muna secondry school an tab'a bamu labarin asalin Kingdom din zanzabira, before zuwan Musulunci over 300yrs anyi mulkin kama karya na zalinci, sannan anyi wani irin cin amana da kashe duk wani sarki a cikin gidan sarautar. Amma shima malamin yace ba a tabbatar ba domin ana zargin it was rumors!" Ajiyar zuciya na sauke na ce mata. "I'm glad da ya tsaya a rumors!" Na zauna ina a gaban madubi, yau da bai ta kirana ba, sai na dinga jin ba dad'i. Har zuwa la'asar muka yi ado muka sake fita kofar Fada, na sha kwalliya cikin atamfar Sharaton, mai tsarin ja da baki. Sai lafayyar da na saka shi baki me ratsin ja, yayi min kyau ga Yeemar ta min wani heavy makeup, a harabar gidan muka yi ta hotuna masu kyau, Abdullahi da Sulaiman sun zo fita suka dauke ni, sannan muka yi da mai babbar daki lokacin ta fito zata itama ta ga hawan kafin na gobe, haka yasa muka sha hoto da ita kaca-kaca, bayan fitarta Ilham da Ijlal suka fito, tsayawa tayi ta ga yadda muke hoton kusan iPhone da fitar da hoto, ga kwalliyar kamar wata aljana na koma. Haka yasa ta kasa hakuri ta kama wakar habaici, suna dariya bamu kula su ba. Bata bar wurin ba sai ga kiranshi ina gani na kashe na ki dauka. Shine ya kirata daidai zasu bar wurin ta dauka cikin son cusa min bakin ciki. "Papan Baby!" "Bata!" Ya daka mata tsawa, mika min wayar naki karba don na nuna mata ko a gidan giya akwai babba ina ganin shine na saka handfree. "Zainab! Zainab Zainab Junaid Gobir!" "Na'am!" Na amsa mishi. "Wallahi idan baki wanke makeup din nan ba sai na sab'a miki, na rantse ki wanke fuskanki." A shagwab'e na ce mishi. "Allah da gaske na cire kalliyar fa na kashe kudin yi? Gaskiya oo sai dai idan zaka biya ni. Daaadah!" Shiru yayi na zata ma ya sauka ne sai ce min. "Wallahi idan baki goge ba kuma ki cewa Abdullahi da Sulaiman su sauke hotinanki kin san Allah gobe zan shigo sai zuciyarki ta lalace na rantse da Allah ki goge n a gaya miki. Me yasa bakya jin magana ne?" "Gaskiya ni ba!" Rike ni Yeemar tayi tana faɗin.."Allah ya huci zuciyarka, Ubangiji ya dafa maka dan sarki jikin sarki. An gaida Hakimin Fara ƙasa, Matawallen Zanzabira Sadaukin Zainab Junaid Gobir. Ta amshi sakonka kuma zata goge muje a goge fuskar." Ta ja ni muka yi gaba ta bar Ijlal da Ilham a tsaye. "Sakarya gogewa zaki yi, ke baki iya cewa tow bane, sai kishiya ta zamu abinda zata yi against ɗinki. Kai ke dai baki da hali." Ta fada tana mika min kayan cire makeup din sai da na wanke tas sannan ta sake murmushi ta ce min. "Ko ke fa!" Zama tai a gabana ta ce min. "Kishiyarki Yarinya ce, amma tana da support din wasu daga cikin gidan, ke kuma uwar Mijinki tana tare da ke, me ya dace don rike Mijinki! Biyayya hakuri kissa. Tun dazun da nazo ina ganin kishiyarki a gaban mai babbar daki kamar zata shige cikinta, ke kuma lokaci zuwa lokaci tana sakawa a duba ki, Zainab yau da gobe yana saka mu fahimci su waye a gefenmu amma ke da yake rascal ce baki da hankali kin zauna kina hauka." Murmushi tayi tana faɗin. "Idan ni ce da wannan Yarinyar sai kullum na saka ta kuka, domin ita kanta Mai Babbar daki tana regret din hada auren, hmm bari na gaya miki ki yi biyayya ki kwace Mijinki domin aurenki da Salmanun Faris ba zai tab'a mutuwa ba, don na ji labarin asalin auren a cikin ku takwas da aka hada auren kece Allah ya tabbatar da naki, kin ga kenan babu saki babu yaji. Uwar miji tana sonki sai ki gyara zama ki.taya shi samo solution da zai gina kanshi da rayuwarsa. Ta hanyar kwantar da mishi da hankali, Ikhlas shi fa Salmanu Faris bai da mace domin ke kanki baki san yadda zaki sauke hakkin da yake kanki ba, Mijinki mace yake bukata kuma jaruma mai hakuri da koya kare kanta, na ji a labarin masarautar nan duk wata mace da ta samu damar zama Mai Babbar matsayi tow sai ta iya kare kanta da Yaranta kin zata haka kawai take zaune tana kallon Yaranta. Ya kamata ki tayata yaki the next king in sha Allah Mijinki ne, idan wancan zabuwar ta haihu ki taya shi kaunar abin da za a haifa ta haka ne zaki kara samun shiga jikinshi, babban aiki ne a gabanki domin dai dole ki koyi hakuri da zama da mahaukatan gidanki." Duk yadda zan fahimta Yeemar ta gaya min shi yasa nake sonta, domin ko zan mutu sai ta gaya min gaskiya. Kaf duniya bani da madadinta sai Ihsan. Cire kwalliyar nayi na gyara fuskana, ina zaune ya kira ina dauka ko sallama bai amsa ba ya ce min. "Kin cire kwalliyar?" "Eh!" "In sha Allah next week zamu dawo, kin san ayi mata aiki ne!" "Allah ya bata lafiya!" "Amin Ya Allah!" Ya amsa daga nan ya shiga tambayana me na dafa me na ci, murmushi nayi ina kara nutsewa cikin matashin. Murmushi Yeemar tayi tana faɗin. "A soye a hankali kada a kone!" Hararanta nayi na ce mishi. "Papan Baby ka ji Yeemar ko, tana tsokanata." "Ki ce ta daina ko na saka Sarkin kofa ya fitar da ita daga gidan!" Murmushi nayi muka cigaba da hira kafin Yeemar ta mike. "Bari na raka!" "Amma ban da waje!" "Yawwa ni yaushe xan je gida ne? Kuma idan na je kwana zan yi!" "Hauka kenan, sai na dawo zaki za mu je tare!" "Kawai ka ce ba zan je ba sai an jima da yake matanka kana sonso su ni kuma dole aka maka shi yasa kowacce ka bata damar yadda suke so ni kuma na zauna a gida kamar Mayya Allah yana ganin abinda kake min." Na faɗa ina shirin kuka. "Na gaya miki maganata idan bakya ji sai ki je!" Daga haka ya kashe wayar, "ke dai ba zaki tab'a yin abinda zai ji dadi ba sai kun rabu dutse hannun riga!" Haka na rakata wurin mai babbar daki, ta mata abin arziki, sanan na rakata waje, ina tsaye sai ga Khalifa Nafi'u Shaibah tare da Ahmad Rilwani Yayari, Allah ya so Hijab ce da ni har kasa, inda muke suka nufo ta shiga motar suka tsaya a bayana kamar zasu hada ni da motar. Kallonsu nayi a hankali na ja da baya. Faruq ya iso inda nake rike da wata irin sanda da nake yawan ganinshi da ita kullum. Yana suna ganin shi. Suka kalle shi a wulakance. "Wild dog ba da kai muke ba, Bingo!" "Ikhlas!" Khalifa ya kira sunana. "Iram ta bani labarinki shine nake son ganinki, a kebance!" Wani irin duka Faruq ya kai mishi, sai da ya zube a kasa. Dukar da yayi mishi a gadon baya yasa shi suma. Yeemar sannan ya taso ni gaba har cikin parlourn Mai Babbar daki. Ya fita ya kai Yeemar, ba sai gashi an tare shi ba. Da yake yana da bindiga a jikinsa, jin harbin yasa suka watse ya iso gidan kafin wani lokaci gari ya dauka an daki Khalifa, Ni dai tunda na shigo Mai Babbar daki take waya koda ta fito ban gaya mata ba sai da Abdullahi ya shigo yake tambayata na bashi labarin, shiru aka yi a parlour kafin ya kira Yayanshi ya gaya mishi abinda ya faru. Hmm tashin hankali wanda ba saka mishi rana, dole ya kira mahaifiyar Nady ya gaya mata halin da Nady take ciki ya ce mata zai isa zanzabira cikin awa sha biyu. A daren ta nime Visa yayinda shi kuma ya bar Riyard, ya tawo Zanzabira. Wannan abinda Khalifa yayi cin zarafi ne ina matar aure shi da Ahmad zasu tsaya a bayana kamar zasu hada jikinsu da ni, haka yasa Mai babbar daki daukar zafi kafin ya iso ta saka an kama Ahmad Rilwani Yayari an rufe shi. Ubansa yazo har kofarta ya zazzaga mata rashin mutunci, bata kula shi ba. Da sassafe aka tafi dauko daga airport ya iso gidan ya samu Alhaji Mamman Abba yayari da Alhaji Kabir Hammud Yayari da Alhaji Nuru Yayari, ana ta bawa mai babbar daki hakuri da sallama ya shigo ya gaishe su a hankali. Ya zauna yana kallon Mai Babbar daki. "Ni ba ni aka yiwa laifi ba, ga Mijinta kuma danku bayan nan bana jin akwai wani matsalar da ta haɗa ni, amma Rilwanu ya zo har kofar dakina ya min rashin kunya shine ba zan kyale ba." "Bai kyauta ba, tabbas yayi kuskure a yafe musu." Mikewa yayi ya shige dakin ina zaune daga bakin kofar ya tsaya muka zuwa juna idanu. Ban san me yasa naji tsoro ya kama ni ba. "Kin ga dalilin da yasa na ce ki cire Makeup din? Ina tsoron wani abu, amma sai da kika d'ago ni daga inda nake ashe ba zaki taya ni kare kanki ba." "Mene ne banbancinsu da kai? Abinda suke bi shi kake bi ban ga wani abun tashin.." tass ya wanke min fuska da mari. Ya hada ni da bango. "Any single words dinki, jin shi nake kamar narkakken ruwan Dalma yafi miki sauki, ki ja bakinki ki rufe ko kuma yau na miki rashin mutunci wallahi." Ya sake ni ya fita. "Salamanu Farisa!" Cak ya tsaya yana mai kallon dattawan parlourn. "Ka yi hakuri a yi magana!" Murmushi yayi sannan ya ce musu. "Ya wuce!" Ya saka ya fita daga parlourn. Da Faruq suka fita cikin tsananin masifa da fushi wanda ya game da zafin kishi ya ce. "Me yasa baka kashe shi ba? Me yasa baka kashe yan iska ba?" Ya fita waje daga nesa ya hangi Ahmad da shi ɗan iskan da aka cika gari aka ce ya suma, dama a buge yake. Bai tab'a jin bakin ciki irin na yau ba, ji yake kamar ya mutu, saura kiris su hada jikinsu da Matarshi, shi ya san yadda yake ji, don haka ina tashi wani irin katako ya ciro a inda ake aiki ya nufi Ahmad da zasu shiga cikin fada ya rufe su da wani jahilin duka idanunsa ya rufe kamar baya ji baya gani, zai iya kashe kowa akan Zainab Ikhlas ba tare da yayi danasanin haka ba, har cikin Fadar ya isa gaban Uban Ahmad da Alhaji Nafi'u da suka zo akan dukar da Faruq yayiwa Khalifa. Ihun da suke tare da gudun ceton ransu yasa kowa ya fito. Nuna musu sanda yayi cikin fusata. "Wannan ban yi muku kome ba, wallahi bana zuwa biyu idan na yi na biyu tow sai uwarka ta haifi wani!" Ya fada yana wurga da katakon. "Kai mara kunya!" Alhaji Nafi'u ya kira shi. A wani irin fusace ya juya wanda yasa shi razana yadda ya juya din. Hadiye yawun bakin shi yayi, Salmanu Faris ya juya tare da barin fadar. Yana shiga ya riko hannuna muka bar gidan gidan bakiɗaya sai yau na tabbatar da kishinsa. Cikin kasa da awa koma sha biyu ya shigo zanzabira. Yadda nake kuka anan ban ga laifinsa ba, domin kuwa yayi abinda ya dace amma a wurin azzalumai abin ya musu bazata. Sun yi haka ne don su ga yadda zai ɗauki lamarin, bayan mun dawo labarin dukar da yayi musu, anan labari yayi ta fitowa ai ranar sallah irin abinda suka yi ta yiwa Mutane. Ina zaune a Main parlour Ijlal ta shigo gidan tana kuka. Fitowa yayi daga dakinsa, ta zata wani abin arziki zata samu idan ta gaya mishi abinda aka mata, ashe ni mari, yadda yake cike da kishin nan, ta fara ratabo mishi bayani wato mari biyu ya mata masu kyau da lafiya wanda ya sakata zaman yan bori. Cikin bakin ciki da kishi mara iyaka ya ce mata. "Ki je na sake ki saki ɗaya!" Kai ba ita ba hatta ni, sai da naji cikina yayi wani irin juyawa da gudu na wuce Part dina. Ashe rashin kunyar da nake na bogi ce domin ga inda ake aiki da zuciya. Kambu ina jin ta fita tana ihu, abinda ya faru a wurin kallon hawan ranar sallah abinda ya faru ba dad'i domin su da Yaransu yan iska suke zuwa bayan mace idan ta juya su cire wando suna gogawa mace gabansu tana juyawa domin masifa zasu nuna mata wuka. Haka zasu gama tsiyarsu suna dariya, itama tana tare da Ilham suka musu haka, shine da yake mahaukaciya ce ta ji labarin sun tsaya a bayana shine ya dauki mataki, da yake mahaukaci ce ta fara bashi labarin bata san yadda ya kwashe min rabin fuska da mari ba, idan ni na sha mari don sun kusan haɗe jikinmu wuri guda ita kuma fa? Da suka goga mata abin, tsoron fitowa yasa na makale a dakin ba ruwana Mr Faris ya haukace kishi ya haukata shi, don haka na bala'in kama kaina. Hmm Ashe rigima ake tsakanin Abba da su Alhaji Nafi'u, basu taba ganin fushinsa ba sai wannan karon haka yasa aka yi ta case wasu daga cikin malamai suka goyawa Alhaji Nafi'u baya, karshe ana cikin wannan rikicin aka kama Abba,, su a tunaninsu kama Abba shi ne mafita kuma zasu sami damar shiga gwamanti, abin ba haka ba ne domin ana kama Abba wasu daga cikin mukararaban Alhaji Nafi'u suka shigar da Abba kara akan yana tadda zaune tsaye, abubuwa dayawa aka zargi Abba da shi, wannan lokacin mutane dayawa sun koma bayan Alhaji Nafi'u da Rilwanu, haka yasa muka shiga tashin hankali da damuwa fa. Ranar da aka shiga kotu, karamin hauka ne ban yi ba, kuma a ranar Nady zata dawo, rufe ni a daki yayi bayan ya min allurar barci...... *Account Details:* *08130269641" *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* My book isn't Free! 500₦ [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 45 Wani sabon bakin ciki ya kusan min ya tafi ya bar ni, Faruq ya dauko Nady sai wurin karfe uku na yamma na farka, yana zaune yana aiki kallo daya yayi min ya dauke kanshi, kitchen na shiga na dafa shayi sannan na fito na wuce daki, bai san shirin da nake mishi ba. Haka yasa ina gamawa yana zaune har aka kira sallah la'asar ya saka kai zai fita ya shigo ya same ni zaune ya kurawa wuri guda idanu. Girgiza kai yayi ya fita, ina ganin al'amar ya fita nima na dauko key motatta, na kwashe kayana kala biyu na bar mishi gidan ina cikin gidanshi tashin hankalin halin a iyayena suke ciki ba zai bar ni na zauna ba. Haka na fito na shiga motar na bar gidan. Koda na zo fita daga masarautar bakiɗaya aka hanani fita, kifa kaina nayi a jikin sitiyerin, ina nazarin yadda xan taka motar na fita a guje. Baya nayi kamar zan juya wato sai da nayi baya sosai kafin na danno a guje ai babu shiri suka bude min na fita da gudun tsiya na nufi babban titi. Unguwarmu na nufa, yadda nake danna horn zai saka ka gane da a haukace nake. Ina shiga cikin gidan ko parking ban yi ba, na fita kamar xan fadi na nufi cikin gidan da gudu domin na hango Nuraim yana min magana ai idan na kula shi zai mayar da ni, parlourn Abba da na ga a bude ga takalman mutane, sai da gabana ta fadi shi kenan sun mishi wani abu. Na shiga cikin dakin kamar mahaukaciya, Abba ne zaune dasu Ya Abid. Hawaye ne ya zubo min na rarrafa gaban Abba na fashe da kuka. "Abbana! Kai ne?" Murmushi yayi yana mika min hannu. "Abba me yasa suke maka haka? Abba babu yadda za ayi ne? Gaskiya sai an karba maka hakkinka." Murmushi yayi ya ce min. "Uwata ba gani nan ba wani kike gani bai miki ba?" Zama nayi a gabanshi yana murmushi. "Abba!" Wayarshi ce yayi ƙara, ya duba yana murmushi. Dauka yayi ya saka a kunnenshi. "Ta iso gata nan!" Ya fada yana kallon yadda nake kuka wiwi. "Shi kenan na gode sai ka zo ɗaukarta." girgixa kai nayi ina faɗin. "Abba ba zan koma ba. Wallahi ba zan koma ba idan na koma ba zai tab'a barina na fita ba, yau har alluran barci yayi min kawai na fasa zaman can ni anan zan zauna." . murmushi Abba yayi ya ce mishi, "Haka kake fama da Uwata ashe? Shi kenan mun gode sosai. Allah ya kawo ka!" Ya fada yana kallona, "dama da shirin ki kika fito kenan?" "Tun yaushe nake rokonshi ya bar ni na zo yaki shi yasa nima na tawo abuna!" Make keyata Maluma tayi tana faɗin. "Allah ya shirya ki!" Tura baki nayi ina faɗin. "Ni dai gaskiya sai na huta!" A wurin Abba na ci abinci, ina ganin take taken Maluma ba zata bar ni na kwana a ɗakinta ba. Haka na mike na tafi parlourn Maluma na zauna, a tunani na korata zata yi sai na ga bata wani tsawwala min ba, kallona tayi da kyau ta ce min. "Kina cin abinci kuwa?" "Ina ci!" Na faɗa ina yaƙe, sake kallona tayi a karo na biyu. Ta ce min. "Me kike son ci?" Gyara zama nayi na karya wuya nace mata. "Maluma duk abinda kika bani zan ci wallahi!" Sake kallona tayi cikin kulawa ta ce min. "Kina da ciki ne?" Da sauri na kalle ta ina dariya, "A'a Maluma!" Na faɗa ina gyara zamana, "tow bari a kawo miki ko!" Da kanta ta shiga kitchen din waje ya min dan wanke tare da dafaffen kwai sai dan farfesu da ta min na namar kaza ina ga ma tana da shi ne ta juye min, ta zubo min abinci. A katon tire. "Ashe Ikhlas ta iso?" "Gudowa tayi mijin yana masallaci." Tsaki Umma tayi ta ce mata. "Suma sun cika tsawwalawa ai sauran matan ba haka yake musu ba, sai yayi ta makare yarinya a gida Fisabiilillahi tun yaushe aka daina irin wannan rayuwar. Gara da ta gudo kin ga gobe ta ce zata zo ta kyaleta ta zo haba sai kace akan shi aka fara son mace." "Kuma dai!" Inji Maluma tana dariya. Har daki ta kawo min suka shigo tare, ina ganin Umma na narke mata, murmushi tayi naci abinci sosai fa, sannan na fita zuwa wurin Mommy Turai, kallo daya tayi min ta dauke kai Iram tana zaune muka gaisa kadaran kadahar. "Amma kin ji labarin zai kara aure?" Murmushi nayi ina kallon Mommy Turai da tayi maganar cike da mamaki. "Eh ya gaya min yana son ta tara mata hudu da kwarkwarah kamar goma! Amma ni yana tunanin kamar ba zai kara ba, domin ni daya na cike filin mace ta gudun." Mikewa zaune Iram tayi tana faɗin. "Ke kada ki mata rashin kunya, don kin yi aure kin san wani can da ba mamaki bai wuce minti ɗaya ya sauka akanki ba." Saka hannu na dukkan biyu nayi na rufe fuskana. Na kalleta ta yatsana. "Wanda ya gaya miki ma yaudararki yayi, mijina everlasting ne domin yana." Juya kaina nayi na kalli agogo kafin na juya gare ta ina murmushi na ce mata. "Idan ya fara daga twelve am sai uku yake kyale ni na huta mu yi sallah bayan sallah asuba na bashi kafi shayi. Mijina ai namiji ne domin ita kanta kome na shi dakyar take shiga, kin san tarbiyyar Maluma da Abba, babu wanda ya tab'a zura yatsarshi balle a kwakule ni!" Na faɗa ina juya mata yan mazaunai na, na fita iya magana suka gaya min nima na rama shi ne fa aka yi ta rigima a gidan, Abba ya goya min baya har yana faɗin. "Gidana ne kuma ta fada, duk wanda ya ga ba zai iya ba yayi waje, ana iya rayuwa ko babu wasu, don babu turai da Sharifah zan rayu." Wato Iram, take suka shiga hankalinsu domin yadda Abba ya fusata zaka fahimci kaɗan ya ke jira ya ɓalle musu, Maluma kuwa sai da ta min fada akan me zan biye musu, ni dai ban ce kome ba, haka na kwantar da hankalina , Atow na more gidanmu ba zan iya tsiyar wasu ba. *** Kan Mai Babbar daki yayi zafi ta rasa inda zata tare ta ji dadi, maganar tsohuwar nan yana yawo akanta, sannan gefe guda matsalar Salmanu Faris da ya kasa hakuri har ya kashe Ijlal ta rasa yadda zata cusa kanta domin ta ko ina ita ake blaming, anyi haka ne don a hanata sakat, shi kuma ɗan butan uwa ya ƙara kome wuta. A cikin Uwar dakinta take zaune tana waya. "Baffa ni ban san yayi sakin ba, Yaya Yarima yana ganin laifina ne kawai shi da Mardiya sannan da suke cewa bana son cikin xan ce a zubar da shi ne? Kawai rashin tayi ne amma ni bana kin Ijlal sannan itama ta kasa yarinyar bata jin magana taya zata na amfani da cikin tana cin zarafin yan uwanta wayonta ne ya sa ta samu cikin? Dukkanmu idan akwai wanda yake son tayi cikin Matarshi ce, sannan ai itama Zainab ya gaya min ya mare ta, yana cikin wannan yanayin zata daya mishi maganar banza, me yasa bata kira ta gaya mishi ba, ni nace ya zauna da ita idan haka ba zai samu ba don Allah su rabu kowa ya kama gabanshi bana son fitina, wani irin dama ce baya basu? Ita Zainab yaushe ya barta ta je gidan? Yau ana fama da rigimar Mahaifinta an samu ya fito itama ta tafi gidansu ida ita da take jin dadin halinta itama ta gaji ta tafi gidansu don ba zai yiwu yana sake wasu sunyi yadda suke so amma ita kullum tana yadda suke so ita tana zaune wuri guda. Don Allah su kyale shi ya ji da matsalar gabanshi idan ba zata iya hakuri da bakinta ba gaba sai dai ta bar gidan don ba zan mishi dole kuma na cigaba da takura shi ba. Bare yake aure amma ake zaune lafiya ita da muke zumunci da Yar Uwarta bata gani ba sai ta cigaba." Rarrashinta kuma Baffansu ya shiga yi ta gyara zama ta ce mishi. "Yawwa Baffa ya zan yi da Adade ne?" Shiru yayi kafin ya ce mata. "Wacce Adade kuma?" Ya tambaye ta da mamaki, "Adaden Jakadai, tun ranar da ta zo masifa yake kunno kai gidan nan, rabon Adade da gidan nan sama da shekaru ashirin sai ranar sallah na ganta ta zo Baffa abinda tayi ta fada ya bani tsoro tare da wasu abubuwan gaskiya raina ya sosa, ta san abinda yake faruwa a gidan nan tazo tana irin wadannan maganar a gaban Jama'a da ita kanta Zainab kada wasu, su cutar da yar mutane." "Maryamu!" Ya kira sunanta, "Na'am Baffa!" Ta amsa mishi a hankali, shiru yayi kafin ya ce mata. "Yanzu shekaru goma sha biyar kenan da rasuwar Adade kuma ina ganin kin san kome akan rasuwar kawai kin manta ne." Wani irin shocking ta ji ya shige ta kamar an jona mata wuta, ilahirin jikinta rawa yaƙe ta ce. "Idan ba ita ba ce wacece ta zo gidan nan? Idan Adade ta rasu wacece ta zo ranar sallah?" Waɗannan sune tambayoyin da ta wurgawa Baffanta a matuƙar tsorace, wato idan kana jin baka iya kuka ba, masu iya magana suka ce uwarka ce bata mutu ba, haka ya faru da mai babbar daki domin wani irin tashin hankali ta shiga wanda bata san farkon shi ba balle karshen shi. "Gaskiya Maryamu akwai wani babban al'amari da yake shirin faruwa, sannan gidan Sarautar Yayari tun kafin zuwan jahadi an samu wasu abubuwan da ya kauce hanya saboda mulki ne na maguzawa musamman waɗanda suka yi imani da iskokai, an yi shirka da wasu abubuwan. Ban san me ya dawo da haka ba, Adade suna da tarihin a cikin masarautar matukar har kun ga Adade a ranar sallah tow Ubangiji ya kawo mafita sai ayi ta sadaka da saukar Kur'ani domin ta haka ne sauki zai zo." Mai babbar daki ta shiga damuwa, shi yasa da Faris ya shigo ta kalle shi sau daya bata kuma kallonshi ba. Shima shiru yayi ya cigaba da kallon wayarshi, ita abin mamaki yake bata wato yayi abu amma yake jin kamar bai aikata kome ba, Kallon agogon hannunsa yake ana kiran Magariba ya mike yana faɗin. "Zan duba Babanta!" "Zaka je dai dubata!" Ta fada tana tsare shi da idanu. "Kafin ka je ka fara dawo da Ijlal!" Shiru yayi bai ce kome ba. "Baka ji bane?" "Hmm!" Ya ce yana fita, har ya isa bakin kofar ya ce mata. "Ki kira ki gaya musu don suka bata min lokaci wallahi tafiyata zan yi!" "Allah na gode maka. Ita Zainab din ba zata bata maka lokaci ba ne!" Shiru yayi yana mai barin parlourn. Yana fita ta kira Uwar goyanta ta gaya mata ta shirya gashi nan, da yake ya saka wani sabgar a gabanshi, mantawa yayi da ita ya koma gida ya sha wanka har da saka manya kaya, a parlourn Nady ya same ta tana zaune sai aiki take da laptop dinta take. "Zan fita!" "Wurin Ikhlas ko?" Murmushi yayi ya dawo ya sumbaci kumatunta. "Ina son ganin Ikhlas da babynka!" Ta fada tana murmushi. "Are you give up?" "A'a! Amma da matuƙar wahala na samu kamar farko, kawai ita zata fi basu tarbiyya sama da ni ne, amma sai ka dawo!" Dirin mota suka ji a kofar gidan, yana tsugunne gabanta, suka kallli hanyar waje. Ijlal ne tare da Amrah. Suka shigo da wata yarinyar tana rike da akwatin ijlal din. "Ina wuninku?" Kallon agogon yayi an shiga sallah, ya juya zai fita Amrah ta ce mishi. "Ya Salmanu gata na dawo da ita, kayi hakuri da rashin hankalinta." Fita yayi bai kula ba, because sun rage mishi damuwa ne, kai tsaye yayi Sallah a kofar fada sannan ya karbi key a hannun Faruq, ya nufi unguwar Malamai. Lokacin da ya isa ana karatun dare, shiga cikin mutane yayi aka gama karatu sannan,.ya mike suka kara gaisawa da Malam Junaid, yau shi ya ja sallah isha kafin suka shiga cikin gida. Ina kwance Maluma ta shigo da wata doguwar riga ta material Mai tsantsi, wasu sabilai da kayan kamshi ta ciro min na shiga wanka na gyara jikina tsaf, sannan na fito ta bani wani oil ta mika min na shafa a jikina ta bani wani ruwa ta ce min.."Jeki wanke jikinki!" Na kara wanke jikina sai a lokacin na ga fatana yana wani irin sheki, sannan ta kawo wani chewgum mai kamshi tace na saka a bakina. "Maluma duk wannan na meye?" "Na uwaki ne!" Faɗa tana murmushi. Haka ta kuma fita ta hado min wani dafuwa dama naga tun da nazo ta daura akan wuta. Tana gamawa ta kawo min kamar xan yi kuka na shanye tas, sai wani tea da ta kara bani na sha. Sannan na kuma jefa chewgum din bakina, na koma dakin na kwanta, can bayan minti talatin da wani abu ta zo ta mika min mayafin rigar na yafa, sannan ta ciro min kit na kayan kwalliya ta ce min. "Mijinki yana can babban parlourn waje ki je ki bashi hakuri gobe zaki dawo." Tura baki nayi na ce mata. "Haba Maluma sai kace kin gaji da ni!" Fito da ni tayi tana mika min wani tire da ta haɗa tea da snacks! Karba nayi amma zuciyata kamar ta fauce a kirjina ta isa gare shi, dazun kaɗai da ban gan shi a idanuna ba nasan nayi mahaukacin kewarshi. Haka na nufe hanyar waje daidai Iram zata fita ganin yadda nake kamshi ta kalle ni. Kasa hakuri tayi ta bi bayana ban ce mata cikanki ba na shige parlourn da Sallama. Mikewa yayi yana waya, ya amshi tiren yana me ajiyewa sannan ya makale wayar da kunnenshi ya rungume ni tsam. "Zan kiraka!" Ya kashe wayar. Ya janye ni yana me zungure goshina. "Sai ki gudo? Kece kika gayyota ta?" Juyawa nayi naga tayi mana kuri. "Ita ta zo don kanta!" Na faɗa ina kallonta. "Ok but me yasa baki saka jan baki ba." Ya sumbaci bakina lightly, kawai ni ban ji na saka ba." Juyawa tayi, na bita da idanu har cikin raina ina tausayi Itama amma idan suka samu dama ba karamin cutar dani zasu yi ba, daura kanshi yayi a kaina yana shakar wani kamshi na musamman da Maluma ta haɗa min. "Zeenah me yasa kika saka turaren nan a nan? " Ya fada yana kai hannuna kan cikinsa zuwa maranshi da sauri na cire hannuna nayi baya, "har yanzu baka san abinda zuciyarka yake so ba, nasan yadda ka gama amfani da sauran matanka.." bakina ya haɗa da na shi, ya shiga cinye min shi a hankali, yana yi yana shafe bom-bom dina ni kaina sai na tsinci kaina da amsa mishi tare da biye mishi, a hankali ya haɗa ni da bangon parlourn yadda yaji dadin d'aukata cak, yana mai kallona cikin wani irin yanayi da shauki. Ya ja min zif din rigana ƙasa rigar da yake mai tsantsi ce sulubewa tayi, idanunsa ya sauka akan wata push up transparent bra har yana iya hango dark brown nipples dina, wani boyayyen ajiyar zuciya ya sauke yana kallonsu. Da sauri na kifa kaina a kirjinshi ya d'ago ni da kyau. A hankali ya shiga sauke hannun bra din yana mai janye ni, ya jingina ni da bango Ya fara sumbatar wuyata zuwa kirjina. A hankali ya saka hannu yayi switch off na wutar parlourn. "Ni dai ka kunna kada ace muna wani abu!" "Zaki bi ni gida?" "Oo!" Na faɗa a shagwab'e, wani irin juyi yayi da ni muka sauka a kujera three sitters, yana nishi ina nishi. Janye rigar yayi ya wurga can yana me ware min kafa ya shiga tsakaninsu ya zauna. "Let me do it!" "A gidanmu?" Na tambaye shi, murmushi yayi ya ce min. "Su bani matata!" Ya fada yana mai saka hannu ya janye pant din da yake makale a jikina tun daga wuyata yake min wata spider kiss har ya iso kan cibiyata. Mutumin nan bai da kunya sam, alawadan mara kunya. Cikin duhu da wani irin yanayi wanda ya bada wani silently moment Salamanu Farisa yake sarrafa ni, yana kara min wasu salon da ni kai ban tab'a ji ko gani ba, duk wannan bidirin abu daya ya min ya dawo da ni sonsoriyona, na wani firgita na dawo hankalina sakamakon jin ya saka min wani abu da nake tsammanin joystick dinsa ne da karfi na fara kokuwar kwace kaina wanda na gantsara mishi cizo mai karfi da ya sa shi mugun janyewa da sauri na fashe da wani irin kuka saboda bakon lamarin da na ji ya nemi ratsa ni, na fara ƙoƙarin tashi ya janyo ni tare da rungume ni da karfi, don a lokacin jin yake yana zabura, danne bakina yayi tare da kwantar da ni ya shiga cusa min a tsakanin cinyoyina da na matse, ya ce min. "Ki min haka, Nady haka take min idan tana period!" Ya shiga bin kome a hankali, jinina sai rawa yake, domin har yanzu inda ya tura ji nake kamar an goga min barkono mugu guda, ina ji wani irin ruwa na zuba a tsakanin cibiyata zuwa mara na, zan iya ce wannan shine karon farko da naji abinda yake zuba a haka bai kyale ni ba, ya d'ago ni tare da jin gina ni, muryanshi na rawa ya ce min. "Please and please bari na goga My Zeenah!" "A'a da zafi!" Na faɗa ina yarfe hannuna. "Allah ba zan shiga ba, i promise you!" Ya fada yana kamo hannuna, girgiza kai na fara ya gyara min zama tare da bude ni sosai ina shashekar kuka yake biyan buƙatarshi a hankali cikin wani irin yanayi, yi da shi ɗaya ya san me yake ji, shi yasan me yake dibanshi. Ga wani ruwa mai kamshi da yake karawa wurin wani santsi da yauki, sai wani weting take tana zubar da wani ruwa mai dumi yadda yake kara jin kamar ya karasa wurin ya hade a abu daya. Amma ina tsoron Zeenah dinsa yasa shi, da wani sauri ya danna kofar na kuwa bude murya zan kurma ihu ya danne min bakina cizon shi nayi yayi.maza ya cire wanda ya haifar min da watsa min ruwan da yayi a jikina, ya kama ni da karfi ya matse ni, ruwan na zuba a a kasana da jikin kujeran. Ajiyar zuciya ya sauke yana mamakin yadda bai jima na, dumi da wannan ruwan da bai saba jin shi ba sai a jikinta. Rungume ta yayi tsaf da a kirjinshi yana shafa bayanta. Bana ce naji dadi ba amma shigowar da yaso yayi ya bani tsoro, kuka nake sharshar ina jin kamar na rufe shi da duka. Tashi yayi ya wuce ban dakin parlourn bayan ya shiga na sauka a hankali na lullube kayana na saka tare da rarrafawa na bar mishi parlourn, a hankali idanun kowa bayan ina jin Maluma da Umma suna parlourn Abba, na shige dakin Maluma na shige toilet ruwan zafin plast dinta na juye na shiga da sauri har ina sauke ajiyar zuciya, kwalla yana zubo min, sai da na wanke jikina na gyara jikina nayi tsarki har zuwa lokacin wurin bai daina ciwo ba, haka na sake zama cikin ruwan zafin ma fito. Ina ga ga idan ya shiga sai abin ya fito ta bakina, ina fitowa na kwanta barci domin kukan da nayi ya saka min ciwon kai da kuma kokuwar da muka yi yasa ina jin gajiya ga cinyoyina da suke min wani irin ciwo kadan-kadan , wannan bai shiga ba kenan idan kuma da ya shiga tow sai na kwanta a gadon asibiti. Lokacin da Maluma ta shigo ta samu ina barci bata tashe ni ba, amma ta ga yadda nake abu kamar bani da lafiya. Tashina tayi ta ce min ."zaki sha magani ne?" Girgiza mata kai nayi ina kawar da kaina, saboda bana jin dadin kome, kwanciya nayi ita ta zata wani abu ne can ya haɗa mu tunda tasan ni kunci.. bata kawo wani abu ya min ba sai ta share ni. Lokacin da ya fito pant da bra din ya samu a parlour sai ya dauka ya saka a cikin aljuhun wandonsa ya bar gidan bayan ya sha tea din cikin nishadi yana jin ko yanzu ta same ta, sai ya sake turmushe ta zai yi ya sha shayinsa hankali kwance yana murmushi, Zeenah Sarkin tsoro da ta sake ya shiga cikin jikinta tabbas sai ya jikatatta da kyau ya mata bugun sakwaran hege, yadda zata daina kallon kwayar idanunsa tana mishi renin wayo. Yana gama sha ya cire kudi mai yawan gaske ya ajiye akan tiren da wani karamin box tun daga Saudiya ya zo da shi yar karamar takardan da yake amfani da ita tare da biro ya rubuta mata. *Thank you for everything! Sleep well and have a wonderful dreams!* Kafin ya tashi ya saka a kasar kudin da box din ya bar gidan. Yana tafiya yana murmushi yana kara jin shi a wata duniya na daban, Yes saura kiris ya karasa shiga jaharshi. Baya jin wani abu zai dakatar da shi. Har ya isa gida murmushi yake yana shiga yayi parking sannan ya rufe motar ya manta da wani wando a aljuhunsa. Dakin Nady ya shiga ya samu tana barci tunda aka mata aikin take barci a ka'idar aikin sai ta yi wata guda kafin ta karɓe shi, haka ya wuce bangaren shi ya sake wanka cikin nishadi sai ga Ijlal ta sha wanka itama tana wani warin turare, abinci ta kawo mishi ya ce ya koshi don ya sha tea da snacks kafin ya fito kuma dubi a ci tuwon dawa miyar danyen kuka wato yarbo, ga man shanu ga yajin daddawa mai kamshin nama. Yana zaune ya kunna wayarshi yana dubawa ko zai ganta amma ina yasan tana barci, kallon Ijlal yayi da take can kamar mayya ya ce mata. "Ki kashe min wuta ki fita!" "Ni nazo kwana ne!" "Kina shan maganin da na ce Faruq ya baki?" Shiru tayi tana kallon ƙasa ita fa tunda ya bata maganin bata kuma sha ba wallahi. "Kina da infection, Kuma na dauka sannan nady ma ta dauka ki gyara jikinki kafin ki dawo domin ni ina da tsafta in ba haka ba zaki tafi gidanku bakiɗaya!" Ya mike ya barta a dakin tana zare idanu, tun daga yanayin case din Nady likita ya tabbatar akwai shigar infection jikinta bayan wancan case din, yasan Nady yar gayu ce amma abu daya ke hada shi da ita cream dinta da suke karni idan tayi amfani anfani da su, yanzu da aka fara magani duk ta watsar ta koma normal Vaseline wato blue sea. Haka yasa yake jin tausayinta domin lafiyarta hatta abinci sai da aka saka mata doka don a samu lafiyarta ko zata dauki ciki, shi yasa kafin su bar kasar ya bawa Ikhlas wannan da kome na jikinta kamshi yake yau ya kuma tabbatar da tana shan magani. Wasu ashar Ta sake a dakin ta fito kamar mahaukaciya. "Wannan ma waye?" Ta nuna mishi pant din Ikhlas, tasowa yayi ya kwace yana faɗin. "Nawa ne! Wani abu ne!" Wato da ta lallayo asharar ta buga ta ce mishi. "Yaushe na miji ya fara saka pant? Ni zaka renawa hankali? Idan na yarda Allah ya tsine min!" Ta fada da karfi tana ihu. Wuce ta yayi yana mai saka pant din akanta shi ya wuce abinshi daki ya kwanta yana mai saka wandon akan fuskarsa. Yadda take yi tana bala'i zaka ɗauka kama shi tayi da wata mace, nan kuwa kishi ne hayaniyarta ya tashi Nady ta fito tana me buga mishi kofa. Yana tashi ya bude mata kofa ta shiga. Rungume ta yayi yana faɗin. "Mun tashe ki ko?" "Meke faruwa ne?" "Pant din Zainab ta gani a cikin aljuhun wandona take ihu." Murmushi tayi duk itama maganar ya dake ta, ta kira mishi idanu. Kafin ta furta a hankali ta ce. "Ayya ai hakuri ake. " Ta fada a matuƙar sanyayye, kafin ta ce mishi. "But you love Zainab badly!" Rungume ta yayi yana daura kanshi a kadafarta. "Idan nace miki ina sonta it was like im lie, I don't know what I'm feeling about Zainab but she is special for me, idan nace miki ta dabance kada ki ji haushi amma ita gani take kamar sha'awaeta nake kuma gaskiya ne ina sha'awararta kamar na zaucce. Nady ina gaya miki gaskiya ne kada ki ga na fara hauka ki ce wani abu aka min son Yarinyar ce yake azabtar da ni, da ta gaya min ya kusan rungume ta sai da naji kamar zan mutu Nady a yanzu idan na ganta da wani ya tsaya da ita zan iya kashe su bakiɗaya ns huta." Hawaye ne yake zuba a idanunta domin ta fahimci already yayi found abinda yake so, Zainab yake so da dukkan zuciyarshi. "Am sorry ina sonki kema!" Girgixa kai tana murmushi ta ce mishi. "Idan Zainab Junaid kake so. Sai na kashe duk wani abinda na mallaka domin ta zauna da kai, ni ma zan zauna ina kallonku haka zai saka naji dad'i, koda baka soni ba zan ji a raina ka samu macen da kake so ko yaya ne baka wulakanta ni ba, aurenku ya sani kara samun ilimi akan iyaye na gari, duk da rashin kirkin da tayi A baya ta zauna don iyayenta, ta daina kome don iyayenta, da naje gidansu Babanta addu'a yake min yana bani hakuri akanta ya ce min bata ji amma da na zauna da ita sai na gano ba rashin ji ba ne irinta ƙalilan ne babu ruwansu da kowa, Iyayenta mutanen kirki ne masu kirki da mutunci. Kayi sa'a don ko Allah ya bani haihuwa zan yi fatan Zainab ta taya ni renon Yarana. Kukan da nake yi at least ka samu matar da kake so ka samu macen da ta dace da kai, sannan ina tausayin kaina ne kada ka juya min baya,sannan ina tsoron kada na rasaka sune kuka na, sune damuwata sune tashin hankali na, #Goodnight *Account Details:* *08130269641" *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* My book isn't Free! 500₦ [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 46 "Can I promise you, ba zan tab'a barin wani abu ya cutar da ke ba? Zan iya miki alkawarin har abada ba zan daina ganin girmanki ba? Nayi alƙawari da Ubangijina duk macen da take karkashina ba zan bari ko sauro ya mata kuka ba. Matukar ina da halin ƙare ta zan tabbatar na kare rayuwarta." Shiru yayi yana murza yatsunta kafin ya sumbaci goshinta,Nady mutum ce da ba zai iya wulakanta ta ba, ba zai iya cutar da ita ba. Ba zai ce baya son Nady ba, sannan ba zai ce asalin soyayya yake mata ba, amma yasan From beginning yana da interest akanta." In sha Allah zaki haihu zaki haifa min Yara masu blue eyes dinki, zaki haifa min Yara masu yawa masu albarka." Ya fada yana kara rungume ta. *IRAM* Maganar gaskiya idan wani zai gaya mata tana wani abu ba zaka yarda ba, domin ko a magana ko a idanun bata nuna ita din ta lalace ba, kasa hakuri tayi ganinsu sai da ta dawo window waje, ta bude tare da leka su har suka kashe wutar parlourn, duk abinda suke da sautinsu hatta fitar Salmanu Faris a gidan tana tsaye, yana barin gidan ta ga kuma kome a hankali ta bar gidan, tun a hanya take kuka har ta isa wurin Saimah Shaiba First. Zubewa tayi tana kuka me cin rai. "Me aka miki?" "Aure nake so. Aure nake so nima na rama abinda Ikhlas ta min, Aunty Saimah aure nake so yi!" Zuba mata idanun Saimah tayi tana mamaki kafin ta zaunar da ita.."kina da saurayi ne?" Girgiza kai tayi tana kuka wiwi. "Baki da shi kike batun aure kike so? Shi kenan zan nima miki mijin aure amma ki sani sai kin shirya." A hankali ya shiga mata abinsu na yan bariki kafin ta fada komarta suka cigaba da kwakule juna, bata dawo gidan ba sai sha daya saura ta shiga tsohon dakinsu ta ga Ikhlas bata zo ba, wato tana dakin Maluma. Itama dakinsu ta wuce ta shiga ta kwanta. Tana kwance ta tuna ai Saimah ta bata vibrating tashi tayi rufe kofar kafin ta kunna shi, a hankali ta ke gogawa a gabanta har jikinta rawa yaƙe saboda karfinshi. Kafin wani lokaci ta jika zanin gadon domin har fitsari sai da ya sakata, haka yasa ta nutsuwa. Tana gamawa ta ajiye abin ya shiga ban daki tayi wanka, sannan ta gyara gadon ta kwanta, kasa barci tayi tana juyi nishin Prince yana yawo a kunnenta, kalmansa da yayi ta amfani da shi wurin Rarrashin Yar Uwarta ya tsaya a ranta, kasa magana tayi tana juyi tabbas dole tayi wani abu, dole ta nimawa kanta mafita. * Kiran sallah farko na farka, ban daki na shiga na kara gasa jikina sai naji dadin kasata, sannan na yi alola sako ya shigo wayata yayi hasken maza na duba. *Kin manta pant dinki a cikin aljuhuna thank you for the last night!* Gabana ne ya fadi da sauri na fita waje, ina jin motsin Maluma a kitchen, parlourn na koma na kunna wuta, a hankali nake raba idanu a cikin parlourn bra dina na hango da sauri na dauka ina jin kamar zuciyata zata fita, zama nayi a gaban tiren ina kallon abinda ya ajiye min, murmushi nayi a hankali, ina kallon yadda muka yi ta juyi a parlourn sai nake jin kamar a lokacin kome yake faruwa, kaina yayi wani irin girma, tashi nayi jin zaa shiga sallah. Na nufi cikin gidan da tiren a hankali nake typing, yadda kasan kwai ya fashe min. A hankali na shige parlourn Maluma na ganta akan abin sallah. Wucewa nayi daki bayan na ajiye tiren, nima nayi sallah ina idarwa na fara azkar, bayan na isar da azkar na koma na kwanta barci mai nauyi ya dauke ni, Barcin safe yana da dadi. Amma a gare ni barcin bai da fa'idar yinsa, domin ban jima da fara barci ba, na ji an tashe ni. Bude idanun nayi na tsinci kaina a wani daki, kallon ko ina nayi Yes wannan dakina ne na gidan Salmanu Faris, amma yaushe na dawo. Yan mata ne a gabana suna durkushe sanye da wasu irin kaya kusan duk iri daya ne, kayan jikinsu sake kallonsu nayi na ga kamar har da Wildat da Sailuba, kallon. "Ranki shi dade, ki wanke fuskarki!" Kallon tasar zinarin da yake gabana nayi, suka matso min da shi, tare da d'aga min kallon fuskana nayi na ga ba fa ni ba ce, wacece ni? Na juya da sauri na kalli Madubin Allah ba ni bace, ina na ke? Na shiga shafa fuskana. "Ana sanar da Gimbiyar Zanzabira ga Magajiyar Zanzabira ta iso." Bakiɗaya yan matan suka durkusa cikin ladabi da biyayya. Bude mata kofar aka yi ta tsaya tana kallona. "Ni Aojana ba zan lamunci ganin Awatif ta zama da mijina ba, idan na kyale ki tabbas kece zaki haifi magajin Bokanya Ajuji bata yi karya ba, sai na kashe ki!" Ta nufe ni da wani wukar zinari, kare kaina nayi da dukkan hannuna. "Ke Aojanah!" Ya daka mata tsawa, tsayawa tayi sanye yake da kayan sarauta shima, kallonshi nayi Yarima Faris, rike bakina nayi ina kallonshi. "Taso Awatif ba zata iya kome ba, ina son Awatif ni nan....." Kafin ya karasa matar nan ta nufe mu da wuka ihun da na kwala a mafarkin ashe har a zahiri ma ihun nake. Rirrike ni Maluma tayi tana tofa min addu'a, yadda nake ihun ya matuƙar razanata, "yaushe kika fara kwanciya babu addu'a?" A matuƙar razane nake kallon Maluma, kallon yadda na birkice yasa ta kara tofa min addu'a, har na samu nutsuwa, ita kanta mamaki nake bata yadda na jingina da bangon ta kalle ni kafin ta mike tana faɗin. "Matuƙar kika ce ba zaki yi addu'a ba aiki ya same ki, gara ki saka Allah a cikin lamarinki, kisan inda kike rayuwa ba ko ina bane sai Masarautar Zanzabira. Barci babu addu'a ba naki ba ne ko wani bai neme ka ba, kai ya kamata ka tashi akan kafarka muna wata zamani da kana barci wani yana maka minshari, don haka Addu'a azkar da sadaka ya zama farilla akanki sama da kome, na sani baki wasa da sallah, amma kuma Wannan gabbar dole na tuna miki girman hakkin da yake kanki ko don abin cikinki dole ki kula da addu'a!" "Abin cikina kuma?" Na tambaye ta domin kuwa na san lafiya ta lau, a ina kuma wani abin ciki, harara ta tayi tana faɗin "an jima Mijinki zai zo ku koma gida ni ba zan iya wannan rashin kunyar ba, " ta fada tana barin dakin, wani abin mamaki na manta da irin mafarkin da nayi sai ma wucewa ban daki da nayi, ina fitowa ana kawo min abin karyawa, kallon yarinyar nayi da mamaki. "Yaushe kika zo? Wasu Maluma kike yiwa aiki?" Murmushi tayi ta ce min. "Baki gane ni ba ne? Kalle ni da kyau?" Kallo daya nayi mata, nayi ta tunanin inda na san fuskar, matar mafarkin da nayi ganta rike da wuka ita kuma dauke da ruwan zafin tea din da ta kawo min yana tururi zata watsa min, na rintsa idanuna da karfi, ina jiran saukar ruwan naji Maluma tana faɗin. "Lafiya Lami?" "Lafiya Malama na kawo mata abin karyawa naga tana kare kanta." "Ke Ikhlas bana son iskanci, meke damunki?" Zare idanu nayi ganin yarinyar rike da tiren abin karyawan. "Wani irin shegentaka ne haka? Lafiyarki kuwa?" "Lafiya lau Maluma kawai kaina yake ciwo!" Na faɗa kamar zan yi kuka, shafa kaina tayi tana faɗin. "Allah ya kyauta!" Sannan ta fita a hankali na sha tea, wayata ce tayi ƙara ina dubawa naga Yeemar, dauka nayi na saka a kunne. "Ke ya labarin Abba?" "Lafiyarshi lau an dawo da shi gida Beb kina ina?" Na tambaye ta, "Gani zan tawo wurinki ko Mijinki zai barki mu shiga kasuwa sayan anko?" Murmushi nayi na ce mata. "Shi kenan, bari na tura mishi sakon zamu fita!" Ganin haka muka yi sallah, tura mishi sakon nayi kamar haka. *Zan raka Yeemar kasuwa cire ankon bikinta please!* Nasan idan girmansa ya motsa sai ya ce ba zani ba, ni kuma naci alwashin bikin nan zan yi rawan jiki da na kafa tunda ba ayi a nawa ba, ai kuwa ina tura mishi sako ko minti biyar ba ayi ba sai ga kira. Dauka nayi ina haɗe rai. "Assalamualaikum!" "Amin waalaikumunsalam ya jikin naki?" "Ni na ce maka bani da lafiya ne?" Na tambaye shi, "hmm baki gaya min ba, amma kuma ai nasan bakiɗaya lafiya!" "Ni lafiyata lau!" Na faɗa ina haɗe rai. Duk da baya ganina murmushi yayi ya ce min. "Ni nasan baki da lafiya, amma da yake shanshani ce ke mai kafar yawo zaki shiga kasuwa da aurena kina tafiya kafarki a ware ko?" "Kambu!" Na faɗa ina hararan wayar kafin na bashi amsa ya ce min. "Bar cire wayar a kunne ko kin harare ni ba gani xan yi ba, gara ma ki sani ba zan amince shiga kasuwa ba." "Amma ai matanka suna abinda suke so me yasa ni idan nace zan yi abu zaka fara nuna min rashin adalci? Kafi kowa sanin ina da tawa rayuwar da zabina amma na zauna kake min yadda kaso, ban damu ba amma yanzu kace ba zan shiga kasuwa da Yeemar ba wannan shine adalcin da kake yi, fisabiilillahi na gaji wallahi kayi yadda kake so da Ni matanka su yi yadda suke amma saboda kai kana tsoronsu ba zaka iya gaya musu gaskiya ba sai idan abu ya zo ta kaina zaka fara iyayi da mita, ba zan yi ba baka amince ba. Bayan ni ba haka nake maka ba, Allah ya gani ana cutar da ni da wnada nake da burin aure ne ba zai min haka ba!" Na faɗa ina kokarin datse wayar cikin sanyi sanyin shi ya ce min. "Ni Salmanu Faris Attahiru Yayari na ce ban yarda Zainab ta fita ba idan kika fita kuma ki sani Allah yana ganinki, don shi ya ce muyi aure mu bauta mishi ta auren amma tunda kin kira ni da matsoraci zan cigaba da tsoronki." Ya katse wayar, nasan ranshi ya b'aci amma haka da nayi mishi shine kawai abinda xan yi na huce b'acin raina, sai dai kuma tunda nayi mishi haka sai nake ganin kamar ban kyautawa kaina ba, amma kuma bana jin nayi kuskuren yin haka. Ina zaune sai ga Yeemar, tazo haka kawai nake jin tsoron na fita muka shirya cikin abaya muka fita, sayan ankon din sai yanzu na fahimci maganarshi na cewa bani da lafiya domin da nayi zirga-zirga a cikin kasuwa sai na ji kamar na tab'a wurin, yana min ciwo, haka nayi ta sauri sauri mu koma gida,koda muka koma gidan na same shi a harabar gidanmu, Na sauka a motar na bar Yeemar tana faɗin. "Dama zai zo daukar ki ne?" Tab'e baki nayi na fito a hankali domin bana son yin kazar-kazar na fama ciwon, a hankali na wuce cikin gidan, bata iya tafiya na fitowa tayi domin ganin yadda na wuce babu wnada ya kula wani a tsakaninmu. Wurinshi ta nufa. Cikin girmamawa ta gaishe shi, sau daya ya amsa mata ya cigaba da kallon kasa. "Sir mun yi maka laifi ko? Kamar Bestie ta maka laifi ko? Kayi hakuri ka yi hakuri hala baka bata izinin fita ba ta fita ko? Don Allah kayi hakuri, wallahi ban san baka amince ta fita ba, domin ta gayawa su Maluma zata fita sannan ka bata izini, nasan tunda na ganka anan jikina ya bani bata nime izininka ba, don Allah ka yi hakuri ka yafe mata, don Allah ka yafe mata ni ce na janyo haka kayi hakuri ba zata kara ba, wallahi da nasan haka ne da ban dauke ta ba." Ta fada tana shashekar kuka, murmushi yayi yana kallon yadda take daukar laifin kawarta "laifina ne da ban fara kiranka ba, in sha Allah daga yau ko bikin ba zata zo ba na yafe mata wallahi nafi son ganinku a tare sama da tazo aurena haka ma yayi min, murmushi yayi ya ce mata. "Ba kome zata zo, ita din ce bata da lafiya, amma bata fahimtar haka. Ba kome Allah ya kai mu!" Godiya tayi mishi sannan ta juya zata tafi daidai na fito dauke da kayan da Maluma da Umma suka min. "Kai da gidanku amma aka maka koran kare, kamar akan ka aka fara aure. Fisabiilillahi!" Wata Uwar harara ta watsa min, bude motar yayi ya shiga itama ta shiga motarta, kayan na kai cikin motarshi sannan na shiga na kara kawo wasu na saka. Kallon inda na ajiye motatta nayi bata nan, ina ganin Yeemar na fita na d'aga mata hannu, amma bata mayar min ba, lokacin da na shiga motar bai ce min cikanki ba nima kuma ban kula shi ba, asalima kame kaina nayi ina kallon kayan da su Maluma suka bani har da na Nady da Mai Babbar daki. Haka na cigaba da tunani, wayata na dauka muka cigaba da tafiya har mun kusan isa gida ya tsaya a wani Pharmacy ya sayi magani ina ga maganin Matarshi ce, ina kallonshi ya shiga can da ya fito suka tsaya da wani suna magana, wani mutum ne ya tsaya a gaban motarmu yana buga min glass din da nake al'amar na buɗe, daga can ya d'aga wayarshi ya turo min sako *Kada ki bude motar!* Ya cigaba magana da mutumin, wani ikon Allah mutumin bai bar wurin ba kuma shi wancan bai kyale shi ba. Ban san me ya nunawa mutumin sai ga shi ya zube akan gwiwarshi. A take sai ga wasu mutane sun zo sun tasa keyar mutumin shima na gaban Motar Kafin yayi yunkurin gudu an cabke shi. Wanann shin ya saka jikina sanyi na sake baki ina kallonshi. Shigowa yayi ya zauna ta tashi motar muka bar wurin. "Su waye su?" Na tambaye shi amma dan renin hankali yaki min magana, har muka isa gidan, tun kafin mu isa bangarenmu, na ga kofar gidan da mutane alamar wani abu ya faru kenan, da sauri ya shiga cikin harabar gidan domin har da mai babbar daki, Kilishi da sauran Matanshi. "Me ya faru Ummi?" Rike hannunsa tayi tana faɗin. "Sarkin kofa!" Wani zabura yayi ya nufi inda aka shimfid'a, an rufe kanshi da farin zani! "Ina Faruq?" Ya tambaye su, a rayuwata wannan shine farkon ganina da gawa a inda nake, bude mayafin yayi ya ga an mishi wani irin kazamin sara, sannan aka yanke shi a wuya haka jinin ya bata ko ina da alamu binsa aka yi da gudu domin ya zagaye gidan yana niman ceton ranshi. Cizon lips dinsa yayi ya d'ago kai yana nufar cikin gidan wanda Ijlal take ciki tsoro yasa ka ta ki buɗewa,daka mata tsawa yayi ta bude tana ganinshi ta rungume shi jikinta yana wani irin rawa. "Sun kashe shi,.sun kashe shi." Rungume ta yayi yana shafa bayanta. "Ina Faruq?" Ya kara tambaya a karo na biyu, kuka ta saka tana boye fuskarta. Shafa bayanta yayi sannan ya janyeta. "Ina Faruq da motar Zainab?" "Ban sani ba!" Ta fada tana wani irin kuka, gyad'a kai yake yana kara tabbatar da kanshi Baffansa Rilwanu Yayari yana sane da kome, don haka ya kalli Mai Babbar daki ya ce mata.."ki tafi su!" "Ina zaka?" "Fada!" Ya fada kafin ya jira mai zata ce ya bar gidan, haka ta saka mu gaba zuwa cikin gidan. Yana tuka mota amma hankalinshi yana kan wayarshi. *Kuyi tracking number Faruq da zarar kun samu wani Information, ku sanar da ni.* Ya nufi Fada, kafin ya kara da tura wani sako. *Ku farauce su kada ku d'aga musu kafa they animal just hunt then!* Lokacin da ya shiga Fada ana fadanci. Bai cire takalmin shi ba ya wuce har inda kujeran da aka ajiye Ahmad Rilwani Yayari ya zauna. Mamaki yadda yau ya shigo Fada ba tare da ya turo excuse ba. "Doguwar yarinya yar kimanin shekaru sha bakwai tana karatu a kasar Scotland Uwarta Rebecca Dev, ita kuma sunanta Asiyah Rilwani Yayari, matashiya a kwalajin kiwon lafiya, wacce take karantar ɓangaren mata da kananan yara wannan shine shekarar ta, ta biyu a jami'ar. Sai Kaninta Jemal yana shekarunsa na karshe a secondry school, Uwarsu ta bukaci idan aka so a karbi yaran sai an biya Pam miliyan talatin, kwatankwacin Naira biliyan 29B kudin Nigeria, ba laifi bane kowa yana da zabin abinda yake so, yana kuma da mutane da yake son ya rayu da su. Haka Faruq yana cikin mutanen da na yarda xan bada rayuwata su rayu. Yanzu ka kira Rebecca ka ji tana hanyarta na zuwa kasuwa shin ta shiga motar taxt din ne mai kalar Yellow, sai Jemal da yake filin Basket Ball suna wasa shi da Yara, sai Asiyah Rilwani Yayari tana dab da bakin hanya ina zata yanzu?" Yadda yayi maganar nan zaka iya hango kwarin gwiwa a cikin kalamansa, mikewa yayi yana karkad'e hannunsa. "Ka gayawa Nafi'u ya kula da Yarshi Matar kirkin da bata shiga kazantarsu ba. Yanzu haka tana filin jirgin sama na Adis Ababa! Minti talatin Faruq ya kara ban san yadda sassan jikin mutane zai kasance ba, maybe a kwashe a zani ko a tire." Ya saka hannu ya nuna musu agogon cikin fadar, sannan ya saka kai ya fita. Wani irin gumi yake zuba mishi, gida Salmanu Faris ya isa ya zauna yana kallon yadda ake gyara gidan, sannan an dauke gawar Sarkin kofa..yan sara sukan nan ne wato har an samu wanda ya basu damar shiga mishi gida..lumshe idanun yayi yana kallon kasa tunda ya fito Fada ya saita agogonshi, minti talatin na cika Faruq ya shigo gidan da motarshi, wani irin ajiyar zuciya ya sauke yana kallon Faruq ya iso har gabanshi,a matuƙar gajiye ya zube a jikin Dr Faris. Ya kasa magana. "Sun min allura ne ban san ta meye ne?" D'aga Faruq din yayi ya saka shi a mota suka bar gidan..... #Goodnight *Account Details:* *08130269641" *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* My book isn't Free! 500₦ [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 47. Lokacin da suka isa asibitin, abu na farkon da aka fara yi akan Faruq shine binciko alluran da suka mishi, wannan abin ya tashi hankalin Kowa domin tab'a Faruq tankar taso da zaki daga barci ne amma basu gane ba,.yana asibitin har zuwa lokacin da aka samu sakamakon farko ya fito na sanadarin hodar iblis a cikin jininsa da wasu ƙwayoyin, shiru yayi yana nazarin sakamakon Mai Babbar da aka bashi. Murmushin gefe baki yayi yana kallon sakamakon yana tuna abinda ya faru, lokacin da ya amshi sakamakon yana cike da mamaki taya Abbansu zai samu irin wannan mugun ƙwayoyin magani yayi ta sha ba tare da yasan ma'anar su ba. Ninke takardan yayi ya kalli likitan. "Yanzu me yake bukata?" "A gaskiya yana bukatar a tacce mishi jininsa ne domin idan ba ayi haka ba kasa da awa ashirin da hudu zaku rasa shi." Faruq maraya ne ya rasa kowa na shi, a Borno amma bai sare ba yana tare shi shi kenan sai ya bari wasu su cutar da shi?" ** Alhaji Nafi'u. Murmushi yayi yana kallon Videon Lucky wanda ya turo mishi watannin baya ta sanadin wani abu da yake son Alhaji Nafi'u ya mishi amma kuma an samu labarin ya mutu. Tunda yake kwadayinsa bai tab'a ganin hoton da ya dauke shi kamar Hoton surar Ikhlas Junaid Gobir, rike hannunsa yayi da hannu yana jijjiga shi, bai tab'a haduwa da macen da yake son mu'amala da ita kamar Yarinyar nan ba, yana ganin yadda kake cire mata kaya ana saka mata wasu,duk da hoton bai bayyana sauran jikinta ba, Boons dinta a cikin bra suke amma ya makance da son tab'awa abinda ba ma na shi ba, wani irin kwadayin yarinyar yake ji. Da sauri da sauri yake jijiga taliyar murjinsa har ya zubar da wata ruwan jaraba sannan ya kalli daya wayar ya saka a kunne yana sauke nishi kamar rago ya ce. "Ya dai Rilwanu?" "Yaron nan ya san kome muna mishi kallon biri yana mana kallon ayaba, Salmanu ba kamar sauran al'ummar da muke raye cikinsu bane don kada ka sake shirya wani abu ka ga an samu matsala har an rasa rai." Dariya yayi yana mai faɗin. "Sai na saka shi fitsari a wandonsa don haka ka koma gefe ka zuba mana idanu idan ba zaka iya ba kada ka kara kirana ka ce na daina ban fara don na daina ba, lusari kawai." "Ba zaka gane ba ne, amma zai zo gabanka." Inji Rilwanu Yayari ya fada kamar zai fasa ihu, kashe wayar yayi yana dariya. Ya kalli bidiyo da yake hannunsa "bari na ga yadda zan kara farmakar Salmanu Faris, domin ta haka ne kawai zan iya cin sa da yaki ba tare da ya fahimci ta yadda zan rusa shi. Kamar yadda ya tab'a min d'a a bainar nasi haka xan watsa video nan kowa ya ga wacece Matarshi, daga nan sai na kara kulla shirina da kyau!" Don haka ya kira wani Yaronshi na musamman ya bashi umarnin yadda zai tafi da kome domin Yaron irin masu aikin yad'a labarin karyan na ne ayi washbrain din mutane da abinda ba haka ba, tunda kowa yasan mutane yanzu basu cika damuwa da son sanin gaskiya ba su dai idan za a tura musu labari an gama da su, ƙalilan ne suke biyar wasu abubuwan. *** Ni ban san me yasa yake jin haushina ba, amma naji mai babbar daki tana fadar cewa, abin ya faru ne sanadin abinda ya faru kwanakin sallah, haka yasa koda Nady ta dawo cikin gidan ta dawo sai dare Ya dawo, lokacin da ya dawo ya amsa gaisawar kowa amma ban da ni, sai na fahimci kamar yafi jin zafina akan kowa. Anan dai ya kasa magana a abinci ma anan aka kawo mishi ya ce ba zai ci ba tea ya sha sannan ya mike tare da mu bakiɗaya, ya juya ya kalle ni sai kuma ya share muna fita, ni ba ni nayiwa Faruq kome ba amma mutumin nan ganin laifina yake don koda muka shiga gidanmu kowacce ta koma dakinta, Ijlal dakinsa ta wuce. Ta nuna tana tsoro a can ta kwana.. Ni dai barci barawo yayi gaba da ni, washi gari na tashi da aikin gyaran gidan. Da sassafe ya wurin mai Babbar daki ya amshi abin karyawa ina kitchen lokacin da ya dawo ya samu Nady ta tashi ya bata ta karya sannan ya kaiwa Ijlal nata, ni kuwa ya hana ni, nawa na girka na ci. Nima ban bi ta kanshi ba da rana da nayi girkin rana na zuba na asibitin amma ya wuce bai dauka ba, nan ma ya sayo masu. Haka na ga abincin zai lalace na saka a frijin din kitchen ban sake dafa abinci ba, sai tea na nasha da kayan da Maluma ta haɗa min, ina kwance ya shigo ya samu ina karatu. "Kina nufin ba zaki je gaida wanda aka kusan kashe shi saboda ke ba ne? Abokan zamanki kowa ya je kina zaune ga ki hamshaqiyar gimbiya!" Cikin tsiwa na murgud'a baki na ce mishi. "Ina ga saura kace ni na saka a kashe shi, shine zan san karshen kiyayya!" Na faɗa ina barin parlour ina faɗin. "Ba zan je ba idan ka ji haushi ka ja ni ka kai ni!" Na bar shi nan, ranshi ya kara b'aci, ganin da gaske ba zan je ba, ya biyo ni dakin zai min tijara nima na bude mishi nawa kalar rashin kunyar, na kuma ce ba zanje ba idan yaso ya kira ni, mara imani! Sake baki yayi yana kallon yadda nake girgiza. "Ni kike yiwa rashin kunya?" Ban sake ya ajiye abinda yake shirin fada ba na ce mishi. "Anyi maka idan ka ji haushi ka sallame ni, sallame ni idan ka ji zafin na ki zuwa gaida Faruq!" Domin wani irin haushi nake ji da tunzira, fita yayi bai kara kula ni ba, akwai wani abu da na fahimta a tare da zaman aure da kishiyoyina shine ban san a ina suke jin labarin rigima da shi ba, domin ni da shi uwar daki muka shiga mukewa juna tijara, amma sai ga Ijlal tana min waka. "Yar malam taki halin Malam. Daga fada da miji sai rashin kunya da rashin mutunci, yar malam mai fuska biyu!" Wannan abinda tayi min ya bala'in min zafi, na kuwa ji haushi cikin na nuna mata nasan rayuwarta ba. "Eh dadin abin bana dan malele, cikakkiyar budurwa nake mai tantanin budurci wacce mijinta bai fasa ba tukun ashe nafi wacce suke hada tsoka da tsoka kyakyawar tarbiyya fada da miji kuwa ai da sauki tunda dai har yau uku ras yana daure bai balle daya ba bare na yi bikon shi ya zo ya dawo da ni ba, wasu matan rashin aji kamar su ci g**dinsu don masifa!" Wayyo Allah tasowa tayi wai zata yi fada da ni, Nady da take jin mu ta fito tana faɗin. "Ke bana son hauka kin gaya mata, ta rama so what? Karya ne baki lesbian? Ko karya ne bai sake ko ba? Har kina da bakin zagin wata bayan kema kina da naki tabon. Ban da jaraba da ciki zaki tunkare ta, tow zo gata idan Zainab din tuwon kasa take ci, ke ba kowa ba sai shegen daukar kanki a wata banza kawai!" "Ni ni ba banza ba ce, sai dai ku waye bai san cewa kema haihuwa kike nima har kina zuwa wurin bokan Ubanta ya baki magani!" Ban san lokacin da na wanke ta da mari ba, na kara tsayawa da kyau.."Don ubanki da yake bin yara yan talle yana kwakule su a mota naci ubanki na kwana lafiya shegiya wacce Uwarta ta mutu da cutar kanjamau, ko an gaya miki bamu da labarin mai dattin hula ne? Abinda yayi ina har Yara yan talle ya shafa musu ko na dauko miki record na hira da Yaran da ya shafawa na gaya miki. Jaka yar iska ki kara zagar min Uba sai kaci kaniyarki!" Muka barta nan, minti talatin da faruwan lamarin sai ga shi nan ya shigo tana ganinshi ta rike cikinta tana kuka da ihu. "Ikhlas da Nadiyyah suka min duka har da naushina a cikina, wayyo Allah." Ta fada tana kuka. Kasa zama yayi yana kallonta. Juyawa yayi ya koma wurin Nady, yadda yake bala'i yana kamar zai rufe ta da duka, banza ta mishi tare da ɗaukar airbon ta saka a kunnenta, tana sauraren karatun Alkur'ani. Ni kan bai iya tsayawa bata lokacinsa a kaina ba, ya kulle ni tare da kiran Mai Babbar daki ya gaya mata abinda ta gaya mishi. Abin da ta fada mishi ya kashe mishi jiki. "Eh Nadiyyah ta gaya min ta musu rashin kunya sun mata babu dad'i, fada tsakaninka da matanka ya zama sirri, kada wata ta ji wani abu akan wata, fisabiilillahi baka kyauta min ba, taya ba zaka saka idanun akan matanka ba, kai idan ka ji dadin zama sai ka kwashe kome ka gayawa yarinya karama tana zaginsa da cin zarafin su?" "Ummina wallahi billahi azim ban tab'a labarin wata da wata ba, Ummina ni likita ne taya xan yi abinda zai shafi mutuncin rayuwata da gidana? Ummi ki fahimce ni." "Ni dai na gaya maka gaskiya ta fada sun fada mata, ta zage su sun mare ta sai me?" Shiru yayi dama abinda tayi kenan. Kanshi ya dauki wani irin zafi dole ya tattara nashi ya na shi ya bar Zanzabira zuwa Abuja da Faruq. Basu san ya bar garin ba, sai da Nady zata office ta ga kofar gidan da wasu sojoji. Ni kan dama ba fita nake ba, satinsa daya ya dawo ya bar Faruq a can, yayi kiba amma bai wani samu nutsuwa ba. A cikin wannan yanayin aka fara bikin Yeemar, wayyo Allah dama ba shiri muke ba, na gayawa Mai Babbar daki, ta kuwa ce min ta bani izini nayi shagalim bikin kawata domin ina ganin kullum Ijlal sai ta tafi gidansu wani bin a can take kwana ko kuma a dawo da ita da dare, wannan ya bani lasisin buga nawa wasan yadda nake so, domin kuwa na shirya shagali. Tun ranar Talata aka fara bikin, mun fara da bride show, mun yi wanka cikin wasu kayan barci wanda aka mana oda, d-1 haka muka yi shagalinmu, washi gari d-2 muka yi cocktail night, tare da abokan ango ni ban ma san waye ya gaya masa ba, sai gashi nan ya zo, koda yake ba mamaki Nadiyyah ce domin na bata iv din tace ba zata samu zuwa ba tana ta fama da kanta da kuma zirga-zirga. Washi gari juma'a muka ranar d-3 muka yi kamu shima yana zo nayi mamakin yadda yake bina like tail nayi ƙoƙarin na hana shi zuwa amma haka bai cimma ruwa ba, ranar juma'a walima aka yi, da yamma da dare kuma kuma yi Mother's night. Maluma da ta kasance mai bude taro da addu'a sai Mai Babbar daki mother of the day, kafin aka kira Uwar Amarya sai ni da na kawo tarihin amarya duk wannan abin da muke ni sanye da wata burmemiyyar alkyabba nake, yadda nake bada labarin rayuwarta, ina kuka na juya ina kallonta. "Bestie idan Sir Yazid ya miki ba daidai ba, kada ki gaya kowa ki gaya min sai an jimu da shi," na manta da su Mai Babbar daki na ce, musu. "Kusan cewa Bestie bata da mutunci? Ranar nan mun fita amma na dawo na ga idanunta kamar tayi kuka, da na tambaye ta ya what'sp ashar ta dura min, Yar airport da airplane, amma mutuniyar kirki ce, shegiya kawata. " Sai kuma aka saka dariya, haka aka tashi ina zaune ya turo min sako. *Ina mota!" Na zata gabar zata cigaba ne na tafi inda motoci suke horn ya min na tawo bude min yayi ta ciki na shiga, tunda na shiga bai min magana ba, bai kuma ce min fita ba. Haka na gaji da zama ya juya da ni zuwa gida ko kayana bam dauka ba, na muka wuce gida. Ranar asabar aka yi daurin aure, muka shiga cikin hidimar sosai ga abokan aikin mu na gidan rediyon, duk wanda ya ga yadda muke fa sai ya tausaya mana domin ana daura auren muka fara kuka, haka gidansu Yazid suka turo ɗaukar Amarya, a lokacin da aka zo daukar amarya har da shi a cikin masu daukar amarya ina ganin yan mata sun cika motar wasu ma ba kawaye ba ne. Leka motar nayi yana hidimar danna waya bai kula su ba. Bude motar nayi fuskana a hade na ce musu. "Ko zaku samu fitowa ba ya cikin abokan ango mijina ne!" Na faɗa ina kallonshi da wutsiyar idanun shima ni yake kallo amma bai ce uffan ba, ina jin wata tana tsaki. "A fita min a mota." Suna fita dai ga Hidayah wata cousin din Yeemar yarinyar ta cika rawan kai, bude motar zata yi na ce mata. "Ki fita waje motar amare nan wannan motar mijina ne!" Na shiga gaba na kame, na ce mishi. "Muje!" Bai ce min cikanki ba muka bar gidan, har gidan amarya muka nufa, ana aka hi shirin dinner. "Ai kuwa, daya yau bikin ya kare ma, Mayu ba dama su ga namiji ya hadu duk su kama rawan jiki!" Na faɗa ina hararanshi, haka ya kai ni gidan iyayen Yazid ashe su gobe ne wuninsu, na yi shiru kafin na nufi dakin da take muka, shirya dariya yayi yana faɗin. "Ke Abdulwahab kanin shi ya ce kin yi mishi fa." "Baki gaya mishi da Mijina kamar jela ba." Na faɗa ina gyara zaman rigana!!" Tsaki wata cikin yan Yeemar suka yi wanda na ce su fita min a motar mijina, suka yi bai dame ni ba, na gyara zaman rigana na juya ta gyara min ya kamani tsam, yan nonuwar nan da aka masu ciki suka fito cur, hotuna muka yi na daura a status. Kafin mai kwalliya ta kara gyara mana Makeup dinmu da dan kwallin kanmu, haka muka fito cikin nutsuwa ka wuce wurin Dinner, wani cikin abokan ango ya min magana ga motarshi ba laifi motar tayi kyau amma ni ba shi ne nawa motar ba, dan gidan Mai Babbar daki nayi da shima ya hade cikin wasu kaya masu kyau kallonshi nake yayi kyau kamar wani ango. Tun kafin na isa ya taso ya riko hannuna. Kallonshi nayi shima kallona yake fuskanshi dauke da murmushi nima haka, muka shiga motar aka wuce da mu, kusan amarya da ango suna gaba muna binsu a baya har wurin event center din, ba laifi wurin yayi kyau anyi biki amma ni Mijina ya hana ni rawa, sai dai fa dole na fita muka taɓa har da shi domin kuwa kare ni yake, har aka gama na gaji, tun da muka fito hall din ma cire takalmina, ya dauke ni cak, ya saka a motar, sannan muka nufi gida da shi, koda muka isa cire ni yayi a motar ya kai ni dakina ya haɗa min ruwan wanka da kyar nayi ma fito ko towel din ban iya cirewa ba na kwanta, tashina yayi na gabatar da sallah isha dakyar ina idarwa sai barci, washi gari sai yamma muka wuce aka yi budar kai aka raka amarya gidanta, daga nan da na dawo muka daura rikicin mu daga inda muka tsaya. Kusan wata biyu Faruq ya kwashe yana jinya kafin ya dawo, koda ya dawo ya murmure kamar ba shi ba, goshin layya suka dawo suka cigaba da harkan gabansu. Ni dai nasan na gaida Faruq na kuma mishi ya jiki txt da kiran waya, bayan nan na bashi hakurin rashin zuwanaa. Ya ce ba kome amma Uba Teresa haushina yake ji, ni kuwa na tattara shi na watsar. #Goodnight *Account Details:* *08130269641" *5921536136* *RAMLAT MANGA ABDULRAHMAN* *Moniepoint MFB* My book isn't Free! 500₦ [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 48 Duk da ni da faruq ba mu da matsala amma Uban Faruq ya dasa gaba a tsakaninmu. Tun bayan gama bikin Yeemar sai takun sakarmu ya sake kamari yadda duk abinda yasan ina so ya shiga ya fita ya hanani raina ya kara b'aci lallai, sannan a gefe guda ji da matansa biyu yake haka yasa nima na ja kaina gefe, ya zata ko zan haukace ne nayi ta jin haushinsa ina takalar rigima sai ya ga ba haka bane, ana cikin wannan yanayin matar Abdullahi ta haihu, Safnah aka shirya zuwa suna da ni Mai Babbar daki ta shirya za a tafi amma yayi ruwa yayi madaukiya ya hana ni tafiya, ya cusa Ijlal a tafiyar. Ban san yadda aka yi ba Mai Babbar daki ta ce na hakura tunda mijina baya son nayi tafiyar na ji haushi Kuma na ji babu dad'i ita mahaukaciya sai murna take mijinta ya barta ta tafi Kano ni kuma ko oho da yake a can Abdullahi yake aiki a cbn na Kano. Ina kwance ya shigo ya samu ina shan tea, hankali kwance da cake. Yadda yayi sallama kasa-kasa yadda iya kunnena ya ji nima haka na amsa mishi kasa-kasa, ya nime wuri ya zauna yana kallon tv da yake ina da Netflix a wayata kuma an hada min shi, sabon movie din da aka sake nake kallo wato Kpop demon hunter, na zuwa tv idanun. Ganin tunda ya shigo ban mishi magana ba, ban ma san yana wurin ba yasa shi, dauke flat din cake din ban damu ba saboda bani da lokacin da zan kula shi kuma na lura kamar hankalinsa ya dawo jikinshi. Ko nace iskanci ta ciyo shi,to shine bari ya zo ya latsa ko zai samu yadda yake so. "Me yasa ba ki iya bada hakuri ba?" Juyawa nayi na kalli wayata da tayi haske na dauka ina murmushi, sakawa nayi a kunne na ce mata. "Amarya ya amarci?" Na dauki kafa daya na daura a Center table din parlourn ina kallon tv. "Ya me ake ciki ne? Kin kuwa duba grp!" "Me ya faru?" "Hmm wani labari nake ji, kafin nan zan tambaye ki, da gaske Joy Moses ta kira ki?" Inji Yeemar, "Me yasa kika tambaye ni? Wani abu yana wari ne?" Na kuma tambyarta, murmushi tayi kafin ta ce min. "Beb mutuwar Joy Moses yana da nasaba da wani research da take yi akan Zanzabira Kingdom, abinda ya faru ranar sallah ya sa, na fara wani bincike ba na gaya miki ba? Tow abinda ya sa na tambaye ki zancen Joy akwai wani bayani da ya fito ne, da aka alakanta haka da duk wanda yayi ƙoƙarin bincike wani abu da ya shafi Zanzabira yana iya facing mutuwa ko wani abu, sannan wani abin da na kara fahimta, kamar akwai cursed a masarautar, duk wanda ya shiga cikin masarautar imma ya mutu akan gaskiya ko kuma ya mutu akan son rai." Shiru tayi kafin ta cigaba da cewa. "Ikhlas aurenki da Prince Salmanun Faris, it was trap. Ban san yadda xan miki bayani wallahi ba zaki gane ba, domin abin kamar theory ne. Ove 300yrs ana nimanki now sun same ki, shine step na farko da Joy ta dauka sai ta fadada bincikenta har ya kai zuwa wani babban al'amari da ya fado kanki, yanzu haka akwai wasu gamayyar kungiyoyin CULT suna nimanki!" "Innalillahi wainnalihir rajoun! Beb a ina kika samo wannan tatsuniyar?" "Ba story ba ne Baby da gaske ne ana niman ki ne, amma shi kenan tunda kin dauke shi da wasa Allah yasa mu dace!" Kamshin turarensa da nake ji tun dazun yasa na kasa fahimtar meke faruwa ashe tun da na fara wayar yake kusa da ni, na rantse ban lura ba ashe idan na matsa sai ya matso." Kallon renin hankali nayi mishi ina kokarin janye jikina ya matso tare da tambayata. "Wace ce Joy?" Matsawa nayi baya ina kashe wayar. "Meye nufinka da jin abinda nake yi a wayata?" Tashi yayi kasancewar bai ji sauran bayanin ba, amma kuma ya ji yana son sanin wacece Joy din. Bayan sallah isha ina kitchen, Nady tana zaune akan kujera gefen kitchen Island din, tana gaya min Mamarta zata zo duba ta. Murmushi nayi na ce mata. "Me zaki mata to?" "Hmm ni ban san kome da xan mata ba kawai na ji na mata oda ne!" "A'a sai dai mu mata abincin anan!" "Da gaske?" Yaji muryanta tana tambayar Ikhlas, dariyar ikhlas yayi tana faɗin. "Da gaske mana, kawai ayi anan kada a kashe kudin a waje." Karasowa yayi ya jingina da kofar kitchen din yana kallon yadda suke zaune Nady sanye take da wata doguwar riga yar kanti yayinda, nake sanye da riga da skirt na Material ba hula a kaina gashina har bayana. "Hey Prince!" Ya d'aga mishi hannu, murmushi yayi ya iso tare da sumbatar wuyarta yana ƙoƙarin niman idanuna, ganin naki kallonshi sai hada mata omelette din da nake na kara dan gudun wutar, yana kuwa yi da sauri da sauri, wani irin bugu zuciyata take kamar zata b'allo daga kirjina, juya musu baya nayi ina dafe da kirjina. "Sis lafiya?" Nady ta tambaye ni tana kokarin buge hannunshi, amma sai tab'a kirjinta yake na ce mata. "Ba kome ina zuwa na manta abu a daki!" Na fita da sauri, ina shiga na rufe kofar Parlourna zama nayi akan kujerar kamar wacce aka zarewa laka. Ina jin kirjina yana min wani irin zafi, daga shi har Nady haushinsu nake ji haka yasa na rintsa idanuna. Wasu irin surutai nake ji yana shiga kunnensa. *Shi din nawa ne shi ɗaya! Zan farauci raywuarki da duk abinda yake da nasaba da ke nayi ta lalata rayukansu har sai kin gudu da kanki! Ba zan mutu ni daya ba. Kuma ba zan barki ki rayu da shi ba, ina tabbatarki na rantse da harshen magabata sai soyayyarku ta samu cikas a kowacce rayuwa da kowace karni sai na hanaki sakat na kuma hana ki samun shi domin anyi shi ne domin ni Aojana domin ni Aojana aka halicce Sadauki! Awatif lallai ki gudu lallai ki gudu* dafe kunne na nayi da ƙarfin gaske karfi ina jin sautin muryanta har cikin kaina, ban san yadda aka yi jini yake fita ta hancina da kunnena ba. Sai da na rarrafa na fito da dan kuzari na bude kofar, Nady ce a tsaye. "Baby!" Ta kwala mishi kira, tana tambaya ta. Kallon yanayin fuskartar nake ganin yana juya min na kara dafe kunnena da karfin tsiya, a hankali na zube a kasa, wanda yayi daidai da zuwanshi, Haka suka wuce da ni asibiti, akan lokaci ta waya Nady take gayawa Mai Babbar daki, tunda muka isa asibitin aka wuce da ni dakin gaggawa, aka shiga kokarin ceto rayuwata. Kaf yan uwana suka zo har da Aunty Sajida mai fama da nata cikin. Domin sai yanzu Allah ya bata ciki, tsawon shekaru goma sha daya da aure. Wuni aka yi a kaina, sannan shima kuma ya amshi nashi bangaren inda aka yi dace yayi min scanner din kaina bakiɗaya bai ga kome ba, sai dai yadda abin ya faru ya bashi mamaki, haka aka wuce da ni dakin da aka ware min, Mai Babbar daki take tambayarshi me yake faruwa. Hannunshi a baki yakar kallonta ta window glass din dakin da take ya sauke wata ajiyar zuciya, domin shi kanshi cike yake da dinbun mamaki, taya za ace kome lafiya bayan ta ga yadda hanci da kunnenta suke zubar da jini, yadda aka zuba mishi idanun ya dawo nutsuwarshi, ya ce musu. "Lafiyarta lau, babu wani abinda ya same ta." Yuuu suka mishi da idanu, Mai Babbar daki da bata da hakuri akan abinda ya shafi ciwo ta ce mishi. "Yanzu ma wasa take a kwance?" Murmushi yayi wanda ya bayyana hakoranshi ya ce mata. "A'a da gaske duk wani organ na jikinta yana lafiya, sannan ita kanta system na jikinta lafiyarshi lau, abinda ya faru ana iya danganta shi da sauyi yanayi domin yana iya faruwa a kowacce yanayi, sai ta farka zamu ji meke damunta!" Sunkuyar da kai tayi tana jin shi. Gabanta yana faduwa ba dai abinda Adade ta fada ba ne yake shirin faruwa da Ikhlas din ba? Juyawa yayi tana faɗin. "Ubangiji ya bata lafiya, yasa zakkar jiki ne!" Nady kan kuka take tana tausayin Ikhlas. "Ya isa Nadiyyah zata tashi fa!" Inji Umma tana dafa kadafarta. "Muna tare da a kitchen muna magana ta ce tana zuwa kawai na ji shiru shine na je duba ta kawai naga ta fito rike da kunnenta tana niman hanyar fita. Anya ba wani abu yake faruwa ba?" Ta fada tana kara fashewa da kuka. Shiru Mai Babbar daki tayi tana jin Nadiyyah na kuka. "Allah ya kyauta " ta fada tana mai barin asibitin. Yana biye da ita wannan shine karon farko da tazo asibitin don koda suka gama takaba bata fita ko ina ba yau ne ta fara fita waje har haka bayan idin da suke je. Bude mata kofar motar yayi zata shiga ta kalle shi. "Baka ga wani bakon lamari a tare da ita ba?" Girgiza kai yayi yana faɗin. "Babu kome da yazo a tare da ita asalima suna ta hira ne ita da abokiyar xamanta." "Abin da mamaki!" "Ummi naji Ummanta tana fada kwanaki Maluma ta ce tayi mafarki tayi ta ihu. " Ya fada a hankali, "Me yasa baka tambayi ita Yarinyar ba?" Shiru yayi yana sosa kanshi. "Salmanu Faris!" Kallonta yayi kafin ya sunkuyar da kai. "A da can ina son ka nashi wurinka, amma saboda wasu dalilai ina ga kayi step down kada ka ce zaka amshi abinda yake naka, for sake of that child tana bukatar a kare ta." "Ummi akwai wani abu ne?" Kallonshi tayi tana faɗin. "Akwai wani al'amari da yake shirin tashi ne bayan dogon barcin yayi, Salmanu bana tsoro akanka but ita din innocent ce da bata san kome ba, Mahaifinka ya yi involved dinta cikin wannan lamarin ta sanadin Mahaifinta, amma zuwa yanzu na fahimci daga ni har kai ko yana raye ba zamu iya ba, mun zata iya rayuwa ce muke gwagwarmayar ashe ba yau aka fara ba. Ina tsoron kada yar mutane ta rasa rayuwarta." "Ummi me ya faru?" Shiga motar tayi ta ce mishi. "Masarautu masu karfi irin namu, kafin sarki ya auri mace sai an bincika taurarinsa da kwanan watansa da wacce zai aura, kai da ita tauraronku ya hadu, amma ba kai ne naku yayi matching. A wannan rayuwar Salmanu Faris ba kai ne kake daidai da ita ba, tauraronta ya hadu da na sarki na tara wanda babu kowa da yasan sunnsa, domin yana barci ne, shine tauraronshi yayi daidai da na Ikhlas. Idan ana son naka yayi daidai da nata." Kifa fuskarta tayi a tafin hannunta wani irin kuka take son tayi amma haka ta hadiye idanunta yayi jajjur. "Nan da lokaci ƙalilan za a fara nimanta, domin ita din ta musamman ce. I'm sorry Son amma ba zan tab'a give up akanka ba. Ka kula da ita Allah ya bata lafiya!" Ta ja murfin motar ta rufe, tana mai kauda kanta hawaye na zuba mata. Bata san lokacin da aka kulla ba, amma waye yayi musu irin wannan barnan? Ciwon lips dinta tayi, kamar yadda Salmanu Faris yake yi, ana zaka fahimci a wurinta ya dauka, haka suka isa har gida tana jin soyar a ranta. Dreamland. Zan iya cewa wannan shine duniyar mafarkina, ga ni ga matar da na tab'a mafarkin fuskarta. A zaune can gefe tana kallon wasu yara ƙanana da suke cikin wani irin ukuba. Duk da yanayin da take ciki bai hana ka ga murmushi a kwance fuskartar ba. "Kin iso?" Ta tambaye ni. Kallonta nake tana zaune a wurin. "Yaushe zan fita a wannan wurin?" Ta tambaye ni. Kallon wurin da take a sahara take mai zafi da rairayi. Kafarta an saka mata karfe an turke kafarta. Yaran ma haka, "yayi watsi da ni a daidai lokacin da nake bukatarshi ya tafi ya bar ni!" Matsawa nayi ina kallon yadda take kuka. "Daga can kike?" Ta nuna min Zanzabira daga inda nake tare da ita. Gyada mata kai nayi, "ki min alƙawarin zaki dawo da shi hanyar da zai kwace mishi. Ni da su zamu sadaukar da kome namu domin kiyo nasara. Kada ki sake su kawo ki nan domin tasirin ki zai gushe kamar nawa. Kiyi yaki kamar ba gobe ki tabbatar da kin tashe shi daga barcin da yake shi din da yake can ya manta Asalinsa ya...." Wani irin iska ne da guguwa ya tashi, karar fashewar abu daga can birnin ya tashi. "Na shiga uku waye zai kawo mana dauki sun shiga cikin masarautar rundunar shaidanun tsakiyar birnin, wayyo ke ki gudu!" Kukan dawakai hade da takun sawunsu. Suka tunkaro inda muke, da gudu kafin su iso kasa ta hadiye matar da yaran bakiɗaya yadda suka d'aga takobinsu na saka hannu xan kare kaina tare da kwala ihu da karfi sai da na'uran da aka saka min suka shiga wani irin ƙara suma, na mike zubur ina mai kare kaina. "Wayyo Allah na, Wayyo Allah na, Wayyo Allah na!" Yana shigowa ya ga yadda suke dambe da ni, ture kowa yayi ya rungume ni. "Gani ina tare da ke!" Kuka na saka mai cin rai sai yanzu na tuna matar da yaranta yadda kasa yake hadiye su, hawaye na zuba a idanunta. Nima kuka nake ina kara rungume shi. *Kada ki manta damu, ki tuna da mu ki toshe shi domin ya tuna da mu!* Shafa bayana yake yana bubuga bayana, allura aka min domin sun gano bugun zuciyata tana fita bibbiyu, kwantar da ni yayi yana shafa bayana a hankali..har alluran yaci karfina a hankali na ce mishi. "Baka kewar wani abu ne? Baka jin like you miss someone else? Baka kewar ko Yara ne?" Daga haka nayi shiru domin maganar ba zan iya ba barci yaci karfina. "Ina tare dake kewar mai zai yi?" Kafin na gama rufe idanuna yanayin wancan Sarkin da na tab'a mafarkinsa ya bayyana a gabana. Rike hannuna yayi yana kallon yadda nake lumshe idanuna daga nan shi kenan, so nake na ce mishi tana jiranshi so nake na gaya mishi suna kewarshi, amma duk na kasa duk na kasa cigaba da tunanin kome. *** A cikin duhun dare, mace ce gaban wani tubalin wuta tana sake ingiza wutar yana tashi. Wani mutumutimi ta dauko ta kara a jikin tubalin ta shiga watsa mishi jini, a hankali wutar take tartsatsi har zuwa wani lokaci kafin ta fara magana da karfi. "Aojana ki dawo ga baiwar ki nan ta zo gare ki, Aojana bayyana a gaban baiwarki tana niman ta gomashin albarka a gare ki, sasaarin da aka dauke Awatif lallai zai balle Aojana ki bayyana labulen satara wanda ya tashi a daren sha biyu ya dauka a daren sha hudu ya lullube, har yanzu rundunar shaidanun tsakiyar birnin basu bayyana ba." Surutu take tana ƙara ƙarfi har wutar ya wani irin tashi da karfi kafin ta razana ta koma can, wani irin jan hayaki ne ya fita daga cikin wutar ya zube a can kamar ruwan dalma, mutuwa yayi murus kafin wani farin hayaki ya bayyana a gaban matar cikin surar mace kyakyawa daga iya cibiyarta take mace. Amma kasanta wuta ne da baka iya gane tana da kafa ko babu. Tana tsaye a hankali take bin dakin da ido, kafin ta sauke akan matar da take gabanta a durkushe. Takawa tayi tana mai isa gabanta. "Barka da haihuwarki, ranki shi dade!" Kallon hannunta tayi a hankali tare da kallon kanta. "Kina bukatar gangan jikin da zaki rayu? Kina bukatar kusantarshi domin ki rayu uwar gijiyata nuna min hanyar da zan tayaki niman wanda zai sadaukar da kanshi dominki?" Shawagi ta fara akan iska tana faɗin. "Tabbas ina buƙatar gangan jikin da zan rayu amma ba wanda ya mutu ba, na fison rayayyen wanda zan biya a cikin inuwarshi. Bana bukatar matacce domin zai iya zame min tarko. A duba min gangan jikin da yake da kusancin haifaffen sarki!" Daga haka ta koma cikin wutar da aka tashe ta a cikinsa. *** Mai Babbar daki zama tayi tana nazarin littafinta da Baffanta ya turo mata, a jikin littafin a rubuta *KUNDIN ZANZABIRA* Juyawa tayi tana sauke numfashi, ta duba tun daga shafin farko rubutu ne da aka yi na alhini. _Mai yiwuwa wannan shine karon farko karanta kundin Zanzabira kayi shiru domin girmama ga Mata magabatan na masarautar da suka sadaukar da rayuwarsu! Musamman Lu'ulu'u Awatif wacce aka binneta da Yaranta biyu! Tarihi ba zai manta da jarumtar ta ba, wacce ta bada rayuwarta domin kare Sarkin na tara wanda aka boye sunansa na asali aka bayyana wanda ya samu bayan zuwan wata addini daga wasu bakin haure daga wata nahiya na daban! Fatan Alkhairi ga Awatif tare da ahalinta da suka yi imani da Mai Martaba sarki Allah ya jikansu ya musu rahama domin sun amshi tafarkin addinin Muslunci tafarkin gaskiya!_ *Kada ka ci amana domin ita amana takan ci wanda ya cita ne!* Inji Sarkin yakin Zanzabira Bargaga ⚔️ Wani abu ne ya gifta akan Mai Babbar daki,ranar da Adade take cewa Faruq Bargaga, wani irin faduwar gaba ta ji, ta cigaba da bin wani rubutu a cikin littafin. _Abin da muka sani sarki Shago ya kasance daya daga cikin sarakunan da suka amshi ragamar shugabancin masarautar a shekarunsa na sha takwas, ya girmama faɗin masarautar zuwa manyan biranen har zuwa gabashin ciyyah! Sannan a arewa maso gabas ya haɗa har zuwa borno! Kafin ya sarara inda yayi ta yakar kananan ƙabilar da bata da karfi domin kara karfinsa! Sai da ya kai shekaru hudu yana wannan yakin wannan shine abinda n asani_ Prof. Hamis Jikan Baida'u Na jami'ar dan fodio. Bude sabon shafi tayi a hankali ta ci karo da wani farin hoto wanda taji zuciyarta kamar zata dirko daga kirjinta! Salmanu Faris ne sanye cikin shigar sarauta! A kasan hoton an rubuta rubutu kamar haka.. _Tarihi ba zata manta sarki Shago ba! Ba zata manta da gwagwarmayar shi ba! Sarkin da ya zagaye wasu nahiyar ya tawo da wasu bakin haure masu wata irin shiga da tufafi! Sarkin farko da ya koyi harshen wasu ƙabilar bayan harshen Hausa! Ya kuma shigo da wata addini bayana addinin bautar iskokai_ Dr James Alexander Na Jami'ar Oxford department of arts and historian. Rufe kundin mai babbar daki tayi tana zare glass dinta, hawaye da karya na kamata. Kenan masarautar ta wanzu da karfin muslinci kafin zuwa Shehu Usmanu danfodiyo?..... [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 49 A hankali ta rufe littafin ba zata iya karantawa ba, domin zuciyarta cike yake da tsoro. Sannan idan ta ce zata cigaba da bibiyar labarin ba mamaki ta iya ganin abinda zai dame ta, haka yasa ta rufe labarin yadda zuciyarta ba zata ji ba balle har ta kai ga son karantawa. Ajiyar zuciya ta sauke tana kallon window dinta a ƙasar zuciyarta kuwa wani irin tunani take, idan har dama can haka ce to kuwa maganin kada ayi kada a fara, idan ba haka ba Ikhlas ce zata wahala. Wani abu ta ji yana tsingulinta tana son ta karanta ta ji me ya faru. Kurawa Kundin tayi tana jin kamar ta hakura kada ta hango abinda zai dame ta, amma wani bangare na zuciyarta yana tursasawa ga zuwa ga Kundin ta ji me ya faru. Da har yake barazana ga rayuwar d'anta, wani irin tsoro da tashin hankali take ji mai karfin gaske, wanda ya haifar mata da jin wani abu kamar yana motsi a gadon bayanta. Bude kundin tayi ta isa kan shafin gaba bayan na hoton Sarki na tara na Zanzabira! _Ya kai mai karatu idan wannan shine farkon karanta wannan labarin ka sani zaka so jin mai yasa aka damu da sarki na tara? Me yasa sarki shago? Biyo ni a hankali ka isa ga kundin ka ji irin gudunmawar da ya bawa al'ummarshi._ Mulkin zamanin maguzawa Kundin tarihin Zanzabira. Ƙarni na sha shida Farin dare Ranar Biyar ga watan Maris Kaiwa da komawa unguwar zoma suke wanda suka cika bangaren Sarauniya A Maza wacce ta kasance y'a ga Sarkin Yakin Zanzabira, Mata ga sarki Ilu, wanda ya kasance sa maza gudu, shi kanshi Mai martaba kaiwa da komawa yake yana kallon kofar shashin Amaza, wacce tun safe take kan gwiwa. Har zuwa wannan lokacin da ake ganin haihuwar tana gab da zuwa amma sai a samu matsala kan Yaro ya koma. "Mai bishiyar tsamiya da bishiyar kuka, Ya mai muradai na aljanu sha ji na gamji mai tubalin yaƙi! Kai ne mai Sarkin rafi da Sarkin kutaren aljanu! Ina mika sakon jajjantawana akan sarauniya Amaza ba gazawa ba ce, isa ce ta saka Yarima kin fitowa yana bukatar jini yadda zai sami damar fitowa!" Inji wata mata wacce take sanye cikin baki da ja na yadi, fuskarta bakiririn kanta cike yake da layyu da wuri, idanunta jajjur ta saka kwallin da ya kara fitar da muninta!" A tsume ya kalleta ya ce mata. "Bokanya Ajuji, idan kin san cewa Yarima ba zai fito ba a kashe Amaza a fitar da shi da karfin tsiya ai ba kome ba ne face sadaukarwa!" "A'a Mai Martaba, ba iya shi Sarauniya zata kara wasu Yara mazan da ba a san iyakansu ba!" Shiru yayi kafin ya ce mata. "Ayi duk abinda za ayi matukar bai fito ba, tow ba makawa zuwa gobe da safe sai dai ta hakura da rayuwa shi ya rayu! Ko daidai da zira'i bana kaunar makiya su yi barci so nake a wayi gari an girgixa musu zuciya yadda tsoro zai saka su fitsari a wando!" "A'a tana gare ka! Amma fita yaki safiyar gobe wajibi ce! Domin ga mashaya can daga farin birni sun tunkaro filin dagga." A fusace ya juya a gare ta! Kafin ya ce mata. "Na miki kama da wanda yake tsoro? A daren nan zan farmake su nayi daga-daga da ruhinsu da namar su, na watsawa ungulu su ci su koshi." Ya fara yana gyara tsayuwar shi. "Na rantse da iskokai a yanzu haka na ga wasu khadiman masarautar nan a waje suna gudu! A farmake su a kashe ai a dawo da gawarsu!" Ta fada da karfi. Fita yayi zuwa fada ya saka Sarkin busa ya buga tamburan fadar, yana tsaye Bokanya Ajuji tazo ta tsaya. "Maza a shirya mahaya gilla su nusa dajin karnakato ga Khadiman masarautar can suna son su isa ga abokan gaba!" Buga sandarta tayi da kasa wanda ya haifar da wani irin yanayi ta d'ago kai ta kalle su. "Na yanke muku nisan tafiyar zaku iya tafiya ku kawo su a raye. Domin Yarima yaki fitowa sai an yi mishi wanka da sabon danyen jikin ma fita amanar Masarautar!" Wata kofa ce ta bude suka fita bakiɗaya. Ya dauki tsawon lokaci domin a lokacin farin wata yana kara haske da washewa cikakken daren goma sha huɗu me dauke da yanayi mai albarka, kafin wani lokaci an kawo manyan Khadiman masarautar gudu uku. Gambo na jikin shugaban rundunar Bamayi, Dan Tani kani ga Shamakin Tanko, sai Chindo dan uwa ga shi kanshi Sarki Ilu. Gurfanar da su aka yi. "Kun manta waye ni ce?" Bokanya Ajuji ta tambaye su, murmushi tayi ta ce musu. "Naci dubu sai ceto!" Ta fada tana komawa gefe ta fara yan tsubbace-tsubbacenta a hankali. "Idan aka sare kansu wata zata yi jajjir kuma zaka yi nasara har zuwa shekaru aru-aru, jininka zai cigaba da gudana, idan aka barsu tabbas wasu zasu kashe su domin ko an tambaye su ba zasu buɗe bakinsu ba! Su kansu danginsu ba abin yarda ba ne." Zubewa Chindo yayi yana faɗin. "Tuba nake Dan uwana, ba cin amanarka muke shirin yi ba, mun tafi mu ga yadda rundunar take ne." D'aga mishi hannu Sarki Ilu yayi ya ce mishi. "Ajuji mai kika ce?" "Idan aka hukunta su kowa zai ji shakkar aikata wani miyagun laifi kowa zai shiga hankalinsa. Sannan shamaki da Shugaban runduna a kawo su a musu hukunci na cin amana, domin kafin watsewa mutane a fada an sanar da yadda yakin zai tafi amma suka zari jiki bayan Sarkin Yaki Yaro na can.!" "Ya batun Sarauniya Amaza fa?" " Daren nan zan ayi aikin wanka da jinin farko domin wanke mishi hanya." Ya nuna Chindo dan uwa da sarki ya ce mishi. "Sadaukarwa ce bashi damar amsar hukuncinsa!" Haka dakaru suka kama Chindo aka safe kanshi, Bokanya Ajuji ta mika wata kwarya jinin da yake zuba ya shiga zuba cikin ƙwaryan. Haka aka cika kwarya har biyu sannan ta wuce hanyar cikin gidan, tsayawa tayi rike da ƙwaryan. "Iskokan yamma iskokan arewa, iskokan gabar iskokan kudu, maza ku zo ga godiyarku ta gaza maza ku zo ga baiwarku ta nuna gazawarta, ina kuke na kan tudu da na gangare ina kuke masu ruwan nasara, Zanzabira ta ku ce ina ruwan rauhanai nan ba ta Aljanu ba ce, ina kuke masu amana da jinin mutane maza ga sabon sarkinku yana hanya." Sannan ta nufi dakin ta watsawa Sarauniya Amaza da take durkushe jinin nan, wata irin guguwa ce ya turnike sararin samaniya har sai da hasken wata tayi ja. Kafin can jariri ya callara kuka. An haifi shi cikin cikakken daren sha hudu wanda ya zo daidai da jan dare wanda jar guguwa ta lullube sararin samaniya. Washi gari asubar farko sarki Ilu ya dirka sansanin yakin inda yayiwa abokan gabanshi zube. Bayan ya musu barna ya kashe su,.sannan ya yanko kan sarkin Kaita wanda da shi suka yi yakin ya nufo zanzabira da rayukansu, yana isowa ya saka aka kafe su a kofar zanzabira, sannan ya shiga cikin masarautar bayan ya tara Khadiman masarautar aka yi liyyafa, domin yaki bai wani tafi so far ba aka yi nasara, don haka daga yau za a fara liyafar zuwan sabon magajin garin zanzabira. A cikin wadanda da suke Fadar da Shamaki, da Shugaban runduna. Jikinsu a matuƙar sanyayye domin sun san daren shekaranjiya an kashe yan uwansu. "Idan na ce muku! Mulkina cike da izza take sai ku ce haka ne! Eh haka ne amma tabbas mulkina cike da alfahari take domin jinin zanzabirawa da yake gudu a jikina. An haife min da namiji bayan cire tsammani, yau gashi har an kwashi kwana biyu, nasara kan nasara ya lullube duniyata kuma duk akan wancan kujeran masarautar! Na ciyar kuma na shayar da guba a gare ku." Yana fadar haka ya mike tsaye yana gyara zaman alkyabbar shi. Yayinda shugaban runduna yake rike da wuyarshi yana kakarin mutuwa, haka ma Shamaki, wani irin tsoro ne ya shiga zukatan dukkan mutanen cikin fadar ya zauna daram ya kuma samu mafarkar siyasa. Yadda babu wanda ya isa ya kara ja da mai martaba, haka yasa mulkin ya samu tagomashi. Sati da haihuwar Yarima shago, aka yi suna na ban mamaki, wnada ya haɗa ko ina da kuma kowa. Kasancewar Sarki Ilu bai tab'a haihuwar da namiji ba duk Yaransa mata ne har zuwa lokacin da ya samu D'a namiji. Haka masarautar ta cigaba da fuskarkantar wasu irin yanayi na barazana da mulki na zalinci domin sarki Ilu yana da wani irin goyan baya da mulkin zalinci daga Bokanya Ajuji, wacce kaf zuriyarta ita ce bokanya mace. Zamani aka ce riga idan aka cire wannan a ajiye wancan haka zamanin yayi ta tafiya a lokacin da Shago ya cika shekaru goma sha shida. Sarki Ilu ya fara wata irin jinya wanda ya d'aga hankalin kowa domin ba karamin tashin hankali suke ciki ba. Domin ko bokanya Ajuji tayi matukar ƙoƙarin gano mai ke damun sarki Ilu amma ina haka jinyar tayi ya cinye shi tana kassara shi, sannan yayi ta fama da hauka bayan wannan jinyar da yake bibiyartashi. Abu na farko da Ajuji ta boye shine Sarki Ilu ya boye karagar da aka kireta da takutu da azurfa, tare da ruwan zinarin asali wanda ita ce Zanzabira bakiɗaya, masana tarihin na can baya sun tabbatar da ita kanta karagar wasu rauhanai aka biya suka yi ta, sannan duk wani sarki da ya jibanci zalunci a masarautar dole ya hau ya zauna domin ta haka ce za a iya tantance asalin jinin masarautar! A wani kauli ma ance Sarkin da ya saka aka kera kujeran ya bada Yaranshi mata uku, da matarshi domin a lokacin Zanzabira tana fuskantar yake-yake da aka yi a birnin kasar hausa, wannan yasa aka dauke kujerar a boye da sahalewan sarki Ilu. Dalilin da yasa aka yi haka shine ya hango wani Babban al'amari da zai faru a nan gaba kaɗan. A lokacin da Bokayan Ajuji ta fahimci haka, take ta yi kokarin a boye kujeran yadda babu wanda zai bincika sannan a rufe tarihin masarautar yadda babu wanda zai so ya san me ya faru. Haka aka cigaba da jinyar Sarki Ilu har tsawon shekara daya, yana mutuwa aka nad'a Yarima Shago a matsayin sabon Sarkin Zanzibara, bayan shago yana da kanne biyu dukkansu maza ne, Yarima Balarabe da Yarima Auta, wanda ya kasance cikin laluran rashin lafiya tun haihuwarshi, Yarima Balarabe yana tare da Sarki shago ba dare ba rana domin wani irin soyayya da shakuwa ce a tsakaninsu maza, haka yasa tunda Shago ya amshi Sarautar Balarabe ke zaune a gefenshi, sannan shima Yarima Auta a yadda Bokayan Ajuji ta fada ai aljanun da suke bautawa masarautar ne suka tab'a shi don haka babu wani zancen ayi mishi jinya ta hana ne zasu bada damar sadaukarwa. A shekaru goma sha takwas da aka bashi mulki Shago yayi nasara a yake-yake saba'in da takwas, a wannan shekarun nashi ya murkushe masu niman zame mishi matsala, Shago shi mutum ne mai matukar son tafiye-tafiye izuwa sauran ƙasashen duniya na ruwa da na sahara, haka yasa mulkinsa yake cike da mamaki da al'ajabi, sannan gefe guda shi din mafarauci ne da yake shiga Daji domin anranga da manun dawa. A shekarunsa ashirin a duniya ya hadu da Aojana ya ga Babban mai bawa Sarki shawara, a lokacin Aojana ta haukace ta rikice tana sonshi, bugun farko da aka gabatarwa Sarauniya Amaza ta ce sai ta tuntube shi, bayan yayi wani tafiya ya dawo ya sauka a wurinta, yana cin abinci tare da Balarabe, Auta yana gefensu yana ta hidimar haukarshi. Mahaifiyarsu ta kalle shi kasancewar tafi duk matan sarakunan Zanzabira jimawa domin dayawansu mutuwa suke, ita kuma tayi tsawon rai. Cikin kauna mai yawan gaske ta ce mishi. "Mai baka shawara na musamman Dan Tani ya ce yana gabatar da yarshi Aojanah!" Kallon Mahaifiyarshi yayi sosai kafin ya sake murmushi ya ce mata. "Macen da take sona hatsari ce ga rayuwata, haka Ajuji ta gaya min gara wacce ni zan mata so na hakika amma ita zata iya zame min matsala!" Ya cigaba da cin abincin. "Idan da zata zame maka matsala da mahaifinta ya fara zama matsala, Dan nan ina kira a gare ka da kayi aure mutane sai mamaki suke taya har yau baka ajiye mace ba, shin kana da wata alaƙa da iskokai ne?" Dariya yayi yana kallon Balarabe. "Ko ɗaya Ranki shi dade, macen da nake so ba haife ta a cikin masarautar nan ba, Haka Ajuji ta gaya min shi yasa nake fita nimanta, ka ga Balarabe na koyi wata yare ma sannan idan aka kwana biyu wasu mutane dasu shigo domin ganin masarautar mu da irin cigaba da muke da ita." "Da gaske Yaya?" Gyada mishi kai yayi ya fito mishi da wasu fatar bauna da aka yi rubutun Arabic da bakar tawada mai kyali. "Yaya kana ganin idan aka cigaba da haka zaka asamu cigaba ?" Lumshe idanun yayi ya ce mishi. "Kwarai da gaske!" Daga haka ya tsame hannunsa daga cikin abincin ya koma gefe yana duba wasu abubuwan da ya sayo ya mikawa Sarauniya Amaza. Amsa tayi ta saka mishi albarka. Aojana ta matsala sosai, domin tana bibiyar Sarki shago shi kuma mutum ne mai matukar jan aji da sanin ciwon kai shi har mamaki yake yadda Iyayen Yan mata suke niman ya auri Yaransu amma yana ki don gani ake kamar aljanu sun aure shi tunda a tarihin masarautar akwai wani sarki da har ya mutu bai haihu ba, ashe yana da Yara da wata aljanna ce amma shi bai tab'a fadawa kowa ba, sai bayan an kashe shi domin a gaji sarautar ne sai a sirrin makasan ya tonu domin aljanar ta bi hakkin Mijinta. Haka yasa ake zargin Sarki Shago. Dakyar da sudin goshi yayi auri Aojanah, sai dai duk yadda ake saka ran auren zai yi albarka da abin mamaki, sai haka bar faru ba domin dai Aojanah tana shiga a daren farko da yazo mata, ba karamin biki aka yi ba domin kunnen kowa yana sauraren daren farkon Sarki Shago, daren da aka kwana ana biki an rubuta a tarihi daren mai daraja ce. Sannan ana yawan tunawa da daren don a cikin daren aka yi ta bin gidajen talakawa ana raba musu shatara na arziki musamman iyayen Aojanah, bayan tsawon lokaci rashin zaman Sarki Shago ya saka basu shaku da Matanshi ba, don yaki bata wannan damar, sai ya dauke ta aba ce ta biyar bukatarshi idan ya gama zai barta nan bai damu da ta ji dadi ko bata ji ba. Kwatsam sai gata da ciki a karon farko da yaji dad'i har ya kasa boye farin cikinsa sai dai daga ɓangaren iyayenta zuwa ga Ajuji fata suke ta haifi ɗa namiji, wanda haka ya saka mata lallai a ranta dole ne ta haifi namiji tunda ko ina ana so, duk da Sarauniya Amaza tafi kowa murna da farin ciki amma kuma jikinta baya bata namiji za a haifa. Amma ta yi shiru musamman ita da irin wannan abin ya faru da ita sai take ganin b'ata lokaci ne zama tayi ta dakon wahalar da ba karewa zai yi ba. Haka akayi ta kula da cikin, wannan cikin sai da aka saka mishi wani irin tsaro da ko kukan tsuntsu aka ji Mai martaba ya ce a kashe shi, haka yasa hatta tsuntsaye da sauran dabbobi suke tsoron giftawa ta fada. A hankali har cikin ya isa haihuwa daga yadda ake nakudar zuwa Bokanya Ajuji yasa aka fara ganin akwai haske a haihuwar, Wani abin burgewa tun kafin ta haihuwa ake maka ruwan sama mai karfin gaske, wanda yasa ake da yakin Yaron da za a haife yazo da albarka za a samu alkhairi a nomar bana da sauran abubuwan rayuwa zata zo da sauki kasancewar tun kafin ya iso duniya rauhanai sun bada isharan wanda za a haifa mutum ne da al'umma zasu kaunace shi. Haka yasa aka kara saka al'amarin a gaba ana ta murna da jin dadi idan har aka haifi wannan jinjirin ai ba karamin alkahairi za a samu ba sannan su kansu unguwar zomomin suna cikin alkhairi dumu-dumu. Bayan wuni da aka yi ana fama sai can goshin alumuru Ajuji ta fito fuskarta tattare da damuwa, haka ta nad'e jinjiran ta nufi Shago yana tsaye. Zubewa yayi akan gwiwarta ta ce mishi. "Harshena tayi nauyi wurin sanar maka abinda aka samu, gabakidaya wadanda suka amshi ragamar haihuwa suna maau niman yafiya a gare ka, domin ba a rangad'a gud'a na samun karuwa ba. Na cancanci mutuwa ka hukuntani kawai." Ta fada tana mika mishi Yarinyar, murmushi yayi domin wani irin natural love ce tsakanin yar da Ubanta ya amshi ta yana murmushi ya ce mata. "Kuskuren da kika yi Ajuji shine na rashin rangad'a gud'a, maza a ta shi tamburan. Domin yau ma zama Uba! Ga Damina!" Da gudu aka isa sanarwa dama ba a cika buga tambura ba sai abu mai muhimmanci, kuma gashi nan ya faru an samu Gimbiya Damina wacce ya mata lakabi da Sultnanah saboda fitarshi fatauci yaji sunan da ma'anarta. Ya kuma je ya ga mai jego ganin yadda yake nuna kauna da soyayya akan yarinyar sai ta tsinci kanta da farin ciki dama kuma tana tsoron kada ta ce ba zai yi murna ba, ta shiga uku. haka Mahaifiyarshi tazo ta ga Yarinyar tayi murna. Ana saura kwanaki biyu suna ne alumma wata kauyen naka, gari ne da yake tsakanin duwatsu da koramai, suka kawo agajin wasu yan fashi daga garin sun buwaye su, suna kashe musu maza da Yara maza sannan suna lalata da matansu kana su kashe babban abinda ya tashi yan kauyen shi ne yadda suke iya kwance da ƙananan Yara da mata masu juna biyu, wannan abin ya daki Mai Martaba ya yaji zafi sosai. 5921536136 moniepoint ramlat Abdulrahman [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 50 A masarautarshi a lardinsa, a cikin al'ummarshi ake irin wannan rayuwar? Ana wulakanta mishi jama'arshi, dattawan da suka zo da nufin niman agajinshi suka yi ta sauke kayan da suka zo da shi cikin damuwa da gajiya da wahalar rayuwa wani dattijo ya ajiye mishi duwatsun yakutu da karfen azurfa da aka yi abin hannu da shi ya ce mishi. "Mai martaba, mun ji Gimbiya Aojanah ta sauka lafiya. Muna rokonka alfarman kafin Gimbiya Damina ta yi wanke mana garin Naka daga wadannan azzaluman, idan muka cigaba da ganinsu kullum rayuka ne zasu cigaba da salwanta, alfarma muke nima da rokon zaka agaza mana kamar yadda Iskokai da rauhanai suka tsaya maka! Duba lamarinmu ." Mikewa yayi ya bar Fadar, Yarima Balarabe wanda ya kasance makusanci kuma mai magana da Yawun mai Martaba ya ce mishi. "Sako ya isa inda ake buƙata! Sarki Shago ya ji kukanku koma cikin aminci da salama!" Haka suka yi godiya sannan suka juya domin kuwa sun isar da kukansu inda ya dace. Bayan rana tayi sanyi likis yana farfajiyarshi, Balarabe ya zauna a gefenshi. "Takawa ina da wata yar shawara!" D'ago kai yayi yana kallonshi. "Ina jinka!" Kamar Dazun ranka ya b'aci da lamarin da suka zo maka da shi. Sannan baka ce kome ba har yanzu." Kallon dan uwansa yayi kafin ya sauke ajiyar zuciya ya ce mishi. "Raina ne ba dad'i! Ina son ma rusa duk wata katanga ta zalinci ga al'ummar mu, na shimfida adalci a gare su amma sai ma tsinci wasu abubuwan ba yadda na so ba, sarakunan baya sun zuba mulki na kama karya amma ba haka yana nufin mu na baya mu halastawa kanmu zalinci ba ne, ina da burin masarautar nan ta kara girma da fadi! Ina nufin mu kasance mun fadadda shi yadda hannunmu zai isa ga talakawanmu, idan muna son hkaa sai mun cire rigar zalinci da cutarwa haka zai saka mu yiwa takakawanmu adalci!" Shiru Yarima Balarabe yayi wani abu da mutane ya kamata su sani Yarima Balarabe ya bambanta da Sarki shago domin shi a idanun kamar mutumin kirki amma a zahiri mugu ne na kin karawa, sannan yana cikin wasu tawaga na musamman masu hatsari, duk da shi bai tab'a yarda yayiwa wani abu da Dan uwansa zai gani ba domin ya boye kansa ne don kada a samu wani damar da dan uwansa zai zarge shi. Amma bakin azzalumi ne,.daga duk lokacin da Sarki shago ya bar Zanzabira zalincin da yake yi ba na wasa ba ne, sannan a gefe guda bai yarda da Bokayan Ajuji ba gani yake kamar ba zata ba shi hadin kai ba, tun mutuwar mahaifinsu Balarabe yake da burin zama sarki haka yasa tun kafin ya bayyana sirrin da yake ranshi Ajuji ta gargade shi da cewa yayi a hankali, domin hannunshi yana cike da jini ta gani ta ga ta ga jikin da ya wanke mishi jikinshi da hannunsa,kada ya sake wani yayi amfani da zuciyarshi ga dan uwansa domin al'amarin ba zai yi matuƙar kyau ba, yana jin kamar Ajuji ta gayawa dan uwansa haka yasa ya kama na shi bokon a can wani kauye mai suna rafin bauna. Murmushi Balarabe yayi ka ce mishi. "Idan ka amince min ka bani damar zuwa na ji da su!" "Ajuji ta tabbatar min da cewa su din a shirye suke, daren yau xan tafi ga kauyen kafin wayewar gari zan dawo ayi sunan Damina da ni." Inji sarki Shago. A rud'e Balarabe ya ce mishi. "A'a Dan uwana kada su cutar min da kai!" Dariya Sarki Shago yayi ya ce mishi. "Ni daya na tashi alkaryar guda sai tsirarun mutane zasu bani tsoro? Ina da shekaru goma sha tara na fara tasar garin da basu min mubaya'a ba gaya min me xan ba ni tsoro? Ka san yadda ake fada da zaki? Ka tab'a gamo da katar da zaki? Baka tab'a gudun ceton rai da Giwa ba! Nayi tafiya a lokacin tsananin masifa zafi da macizan sahara masu feshin guba sai wadannan da suke kashe min mutanen lardina? Idan na sake suka kwarzane ni tabbas Ba Amaza da Ilu suka haife ni ba, idan kuma na sare kansu, tabbas zan shigo garin Zanzabira dauke da kayunaksu a daure a jikin Jaki!" Ya fada cike da alfahari da jin kai irin na asalin jaruman maza. Duk da Balarabe bai ji dadin haka ba amma ya saka a ransa, zai boye wani sirri me girma da yake yawo a ranshi. "Tow ga shawara idan zaka tafi zaka dauki runduna ne? Idan ba zaka ɗauka ba mai zai hana ka dauki Bargaga tunda hannun damar ka ne shi, kuma shine Sarkin Yakin Zanzabira sabo, haka zai saka kome ya tafi cikin aminci!" "Zan duba!" A irin wannan lokacin boye abinda ya shafi tafiyarshi, da kuma abinda ya dace. Tashi yayi ya mishi sallama zai koma wurin Sarauniya Amaza. Kurawa bayanshi Idanun yayi yana jin shakkar abinda mutane suke gaya mishi akan dan uwansa kada ya tabbata gaskiya ce. Duk da har kwanan gobe idan ya tambayi Amininsa kuma Sarkin yaki abu daya yake gaya mishi kada ka daka ta mutane, domin zaka iya rasa turmin daka taka, duk da yasan abinda Balarabe yake aikatawa kuskure ne amma ya zabi yayi shiru domin idan yayi magana za a ce don suna takun saka ne da juna akan Sarki Shago, haka yasa yayi kamar bai san me yake faruwa ba. Balarabe abinda ya kara mishi karfi da jin kai haihuwar Damina wacce ta kasance Y'a mace, ai ko babu kome y'a mace ba ta gadon sarauta duk inda za a je a dawo ita din sai dai ta ga ana yi, sannan yasan matukar aka cigaba haka yara mata Aojanah zata cigaba da haifa haka yasa yake jin lallai kome rintsi sai yayi hakuri domin kuwa masu iya magana suna faɗin da kaɗan kaɗan matankadi yake shiga gora. Wannan karatun ya zauna a ranshi sannan duk inda yaje labarin da ake ba shi zai zama Sarki sai dai sai yayi zaman jiran shekaru masu yawan gaske domin ba zai tab'a cimma nasara ba sai da taimakon mace, lokaci yana zuwa da zai ga haka amma ba yau ba, ba gobe ba, ba jibi ba amma tabbas tarihi ba zata shafe ba sai ya shiga cikin jerin sarakunan Zanzabira. Wannan abin ya zauna a ransui daram kuma ya ji a ranshi tabbas idan da rai da rabo wata rana zai cimma abinda yake bukata. Present. Wayar mai babbar daki ce tayi ƙara, da sauri ta razana da sai da kanta ya sara. Dafe kanta tayi ta ajiye kundin tarihin Zanzabira a gefe, a hankali ta dauki wayar ta kalli Son💙 ta ga a rubuce. Dauka tayi ta saka a kunnenta. "Ummina ta farka!" "Alhamdulillahi! Ya ta gane kowa?" "Eh ta gane kowa amma taki kallona! Shiru tayi kafin ya ce mishi. "Don't worry zata kulaka!" "No ai ban damu ba, kawai dai na gaya miki kada ki ga ina share ta ki ce bakyau!" Murmushi tayi tana mamakin irin halinsa yanzu dai nuna bai ji dadin abu ba tana magana sai ce mata shi bai damu ba, wato Yaro Yaro ne ko shekara nawa zai yi ba zai daina wannan Yarantar ba, ta ce mishi. "Yaushe zaka girma ina maka kallon wanda ya girma shekaru aru-aru!" Labarin shekarun haihuwar Sarki Shago ne ya zo mata kanta. Ta ce mishi, "Son ka tuna shekarun haihuwarka?" "Eh Ummi 5/March" ya fada yana mai sauke ajiyar zuciya. "Shi kenan ka gaida tsigai!" "Zan gaya mata kuwa!" Kashe wayar tayi ta kalli agogon bangon parlourn, lokacin sallah ya saka ta ajiye ta nufi ban dakin da yake parlourn tayi alola sannan ta dawo tayi sallah a parlourn, Sailuba ta kawo mata abinci Kadan taci domin tana son bibiyar kundin inda ta fara jin wani abu a ranta ya fara mintsininta. Wanke hannunta tayi ta dauki kundin ta koma gefe a hankali ta zuba idanu tana kallon waje. Kafin ta sauke ajiyar zuciya ta kuma cigaba da karanta labarin. *Past connection* Kamar yadda sarki shago ya faɗa, sun dauki hanyar naka, tare da Bargaga wanda yake takewa Sarki Shago baya. Duk da dare bai wani yi nisa ba domin suna ganin fatake da suka dawo daga tafiya ɗai-ɗaia hanya. Wani abu da Sarki shago yake da shi ne, yana da baiwar ji Allah ya mishi wani irin kunne matukar zai ji motsi zai fahimci ainihin daga inda yaƙe, a lokacin da suka dirfafi daji sai da suka yi tafiya mai nisa kafin ya fahimci wata tsuntsuwa tana biye da su, kallon Bargaga yayi ya ce mishi. "Tare muke da bako kasan da zuwan shi ne?" "Na zata kura ce take mana siddabaru don nan lura ba." Sake saka kunne yayi sai yaji tashin tsuntsuwar, kwari da baka ya dauka sai da suka sake kamar babu kome, kafin sarki shago ya juya tare da harbin tsuntsuwar, haka ta fado kasa matacciya, Bargaga ya sauka ya dauki tsuntsuwar ganin yadda take dauke da wani abu kamar maku yasa shi mikawa Sarki Shago, yayi mamaki da ya ga abin anan domin kyauta ce da ya kawo mishi daga a wata tafiyar da yayi, abin sai ya bashi mamaki bai kawo kome a ranshi ba ya mikawa Bargaga abun suka cigaba da tafiya. Kafin dare ya kara rabawa sun isa garin kamar yadda aka musu kwatance da aka musu, kwana suka yi a garin domin idan zasu hau duwatsu da mutanen da suke, dole sai gari ya waye domin kuwa ana iya samun miyagun halittu a wurin, ko su basu tashi fitowa sai gari ya fara haske, haka yasa suka kwana washi gari tun kafin mutanen garin su fito suka fita, fitar da suka yi shi cikin asuban fari, wannan lokaci kuwa ba karamin ƙoƙari suka yi ba domin basu yi tsammanin wurin haka yake ba, duk Sarkin da dai hau mulki bai san makamar yaki bai cancanci zama sarki ba, domin Sarki Shago matashin Sarkin da bai wuce shekaru ashirin da uku a duniya haka ya dami katin maza masu tozo da tsokaki ya takura musu ya addabi rayuwarsu yayinda shi Bargaga yake gefe yana kallon irin bajintar abokinsa, kuma shugabansa. Da a ce ya iya bada labari tabbas da ya zauna ya zama makarancin domin ya gaya musu irin aikin da yayi, da ya basu labarin irin tabargazar da yayiwa mutanen nan domin ba a haifi wanda ya tab'a shi, kamar yadda yayiwa dan uwansa alƙawarin, sai da ya gama da su sannan ya cire kawunansu ya zuba a raga ya janyo shi suka sauko kasa, farin ciki da mutane suka shiga yasa suka shiga bikin murna tare da tatsar madaran saniya mai dumi suka mishi wanka da shi, tare da girmama shi a matsayin Uba a gare su. Sannan babban waliyin karnin da babu kamar shi, a daren ranar suka bar garin kafin wayewar sunan Damina wacce wasu suke kiranta da Gimbiya Marka, ya iso fada tare da alƙawarin da ya cika. A lokacin da ya iso nan ma bikin suna ake yi, koda Balarabe ya ga tarin kawunan yan fashin sai da tsoro ya kama shi wanda yasa Sarki Shago dariya domin ya jima bai ganshi a firgice ba, sannan shi kanshi Sarki Shago baya son zargin da yake Ya tabbata gaskiya, domin yana tsoron kada dan uwansa ya zama boyayyen makiyansa, saboda mulki, haka yasa yake ganin kamar akwai wanda yake son ganin bayansu. Juyawa yake ya tukararshi amma zuciyarsa ya kasa nutsuwa dole ya saka a kira mishi Ajuji, ta dauki lokaci kafin ta iso fada, tana isowa ya mika mata abin amsa tayi ta rufe idanunta, a hankali take ganin wasu abubuwan masu girma a cikinsu har da sace abin da aka yi. Murmushi tayi ta ce mishi. "Ranka shi dade! Wannan abin sacewa aka yi. Duk da haka ina kira da ka zama me lura da kowa domin zamani ya zo da wnada kake tare da shi dari bisa dari shi yake iya kashe ka" "Zan duba!" Zata kara magana ya d'aga mata hannu haka yasa tayi shiru dole sannan tashi mishi sallama ta bar fadar tana tsoron gaya mishi ya kula da bayanshi..... [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 51 Ya sani, ya san me take shirin gaya mishi. Yasan abinda ita bata sani ba, saboda baiwar da yake da ita. Yana yawo a nahiyoyi domin samun ilimi yana mu'amala da mutane ma bambanta domin niman ilimi. Haka ya sa shi jin lallai akwai wani abu da zuciyarsa take son bayyana mishi amma kuma haka ba yana nufin zai yarda da ita ba ne, jini ba wasa ba jini yafi ruwa kauri, baya tunanin akwai wanda zai iya dabba mishi wuka a baya cikin sauki. Bayan an gama taron suna, ya shiga bangaren Aojanah ya zauna a bakin gadon yana kallon yarshi hannunshi ya kai ya riko Hannunta a hankali ya zare hannunsa ya saka yatsarshi a cikin nata, rike yatsar shi tayi yana kallon yadda take barci, a hankali ya zuba mata idanun wani irin tsaftacecciyar kauna yake ji a kan Yarshi da yake ganin kaf duniya babu na biyunta, shi soyayyar d'a ga mahaifinsa daga ranar da ya fara jin labarinsa yake fara kaunarshi har zuwa ranar da zai yi tozali da shi, haka ya kasance ga Shago, asalin soyayyar da yakewa Yarshi na dabance, uwar kuwa bai tab'a jin ko sau daya ta burge shi ba, ko me zata yi abu daya ya sani ya sakar mata wasu damarmaki dayawa, daga cikin haka har da hana shigo da bayi mata duk ya bata wannan damar domin Aojanah mace ce mai tsananin kishi, wanda kishin yasa ko Sarauniya Amaza bata yarda ta bar wata baiwa a bangarenta matukar Aojanah zata shigo cikin gidan saboda yanzu zata fusata ta ce zata cutar da baiwar. Kwanaki sun cigaba da tafiya yayinda suke rikid'ewa zuwa makonni, mako ya juya izuwa watanni, haka watanni suka bada tazarar shekaru masu yawan gaske wanda a cikin shekarun Aojanah ta haifi Yara mata hudu, wanda haka ya dasa mata wani irin zafin kishi da baƙin ciki. Tare da firgici me yawan gaske domin Sarauniya Amaza ta fito da kulafucinta na son Jikoki maza ko don su gaji masarautar. Sai dai duk yadda Sarauniya Amaza ta so haka bai samu ba domin sai an gama maganar aure Aojanah zata lalata kome tun ba a gano ba har aka fahimci tana lalata kome ne don ta gayawa Sarauniya Amaza ita matar Sarki ce, tana da ikon hana shi zama da duk wata mace da taso, ba wanda suka so ba. A wannan takin sai gidan Sarautar ya koma kamar filin dagga domin ita Sarauniya Amaza tana son nuna ikonta da danta ne ita kuma Aojanah ta nuna mata ita matar Sarki ce uwar Yar da yafi so. Haka aka yi ta rigima sai da Ajuji ta shiga tsakani ta fito kiri -kiri ya gayawa Aojanah. "Tabbas zai haifi magada, sai dai yadda kika saka a aranki baki haifa ba babu wacce ta isa ta haifa, magada za a haifa ba Magaji ba." Wannan kalamar Ajuji ya bugi kanta kamar ya dawo da ita daga duniyar mafarki ne,.haka yasa tayi ta shiga da fita tana niman hanyar da zata hana shi aure, sai dai a lokacin dai bata isa ba, don Shago ya cigaba da mulki da yawon shi nahiyoyi har ya cika shekaru arba'in a duniya, ya zama cikakken namiji da duk inda mace ta ganshi zata so mallakarshi, a lokacin ya hadu da Awatif wacce ya kirata da Lu'lu'a, kafin wannan lokacin ya fara haduwa da wasu ayari na Larabawa da suka kwadaita mishi Muslunci, abinda ya ja hankalinshi shine, wata rana cikin dare wani shaidanin dabba ya shigo sansanin ayarin fataken, shi kuma yana cikin ayarin. Wannan shaidanin Maciji ne, a karon farko da suka hadu da macijin sun mishi magana ya tafi kada ba zasu cutar da shi ba, amma haka macijin mai girman maisa. Ya kara dawowa a cikin daren sau uku suna koranshi yana dawowa. Na hudun da suka dawo babba cikin fataken ya dauki dutse ya karanto wasu abu ya tofa ya jefa mishi, ya kara tofawa ya jefa mishi, sau biyu ya ce mishi. "Mun naka shawara kada ka dawo amma kayi taurin kai, tun farkon ganinka nasan kai ba dabba ba ne ka rigada ka girma ka manyanta amma ka ko gane abinda nake nufi mu addininmu ya tabbatar mana da muyiwa kowa adalci amma ka ƙi ji! Don haka ga ayar Allah zai ji da kai." Wannan abin ya bawa Shago mamaki haka yasa shi kara saka idanun a jifa na uku ne macijin ya kone kurmus, sannan suka cigaba da zamansu, washi gari kafin su bar wurin ya so ganin mutumin ya samu suna ibada, ba yau ya saba ganin irin wannan ibadar ba, amma kuma na yau sai yaji yafi mishi koda yaushe shiga zuciyarsa. Haka haka suka idar ya gana da shugaban ya gaya mishi daga inda ya fito da bukatarshi, Mutumin yayi maraba da shi, ya gaya mishi kome akan Addini, bai yi kasa a gwiwa ba ya amsa duk da imanin da yayi da bokanci da kome amma ya bar kome a ranshi, domin idan ya fitar za a iya samun rabuwar kai a cikin masarautar, haka ya cigaba da dawainiyya da addinin da ya amshe ta amma bai san yadda zai yi da ita ba, kwatsam sai ya hadu da Awatif Lu'lu'a, a lokacin da ya ganta ya samu itama bata san kome akan Addini ba. A yadda ya nime aurenta ya dawo masarautar Zanzabira aka tafi aka nimo mishi aurenta, abin ya matuƙar tab'a Aojanah domin tayi hauka tayi bori, amma duk a banza, haka yasa koda aka yi auren Awatif, Aojanah bata daina tashin hankali ba, ita kuwa Sarauniya Amaza ta amsheta hannu bibbiyu, haka yasa Aojanah ta kara tunzira. Idan za a bada labarin soyayya tow kaunar da Shago yayiwa Awatif wacce irin kauna ce mai matuƙar tsayawa a rai, domin yarinya ce karama, kuma baya iya boye kaunar da yake mata haka yasa Aojanah take kara jin bakin ciki da damuwa, haka lokaci yayi ta tafiya har itama Awatif ta samu ciki, a lokacin Sarki Shago ya bayyana mata addinin da yake yi a boye, goya mishi baya tayi tare da mishi fatan nasara. Wannan soyayyar ya matuƙar tab'a Aojanah. A hankali kiyayya da kishi mai zafi suka rikide zuwa gaba mai muni, domin Aojanah niman hanyar da zata kashe Shago take wanda ya sani ba wai bai sani ba, kwatsam Balarabe ya shigo cikin tafiyar inda ya yaudareta da cewa ya jima yana sonta su hada kai su ga bayan dan uwansa, ita sai ta gaji sarautar ya gaya mata kadan daga cikin shirinsa, ita kuwa bata ki ba amma ta gayawa Mahaifinta shi ya tsara mata yadda zata yi amma ya nuna kada ta yarda ta nuna mishi wani ya sani. Domin su nasu shirin idan aka yi juyin mulki shi kuma zasu gama da shi. Haka suka dauki tsawon watanni suna kitsan shirinsu, Bokayan Ajuji bata sani ba sai a cikin daren da rundunar shaidanu tsakiyar birnin suka fara turo sanarwar zasu farmaki masarautar da karfin tsiya, kuma abin mamaki shine sun yiwa masarautar kawayan, a ranar kuma Awatif tana nakuda, rike hannunta yayi ya ce mata. "Idan kin ga gari yayi haske al'amari ya ritsa da ni ne, idan kuma kika ga gari yayi duhu, ki jira ni zan nime ki dare da rana har sai na iso gare ki." Ya fada mata bayan ya mata alƙawarin zai zo gare ta. haka yasa aka fitar da ita ta wata kofa da take karkashin kasa, wanda Bargaga da wasu mutane suka fitar da ita waje, sannan ya koma masarautar, ashe fitar da aka yi da ita Balarabe da Aojanah suna kofar, ganin halinda take ciki suka kyale ta zasu kashe ta amma sai sun samu labarin juyin mulki suka koma masarautar suka barta da dakaru. A can masarautar kuwa Ajuji ce ta hango abinda ya faru, da kuma wanda yake shirin faruwa, don haka ta isa ga Sarauniya Amaza ta mika mata wata mayafi. Sannan ta bata wani abu ta ce idan ta isa wurin ta jefa tayi maza Awatif ta kusan haihuwa. Haka kuwa ta isa wurin daidai tana haihuwar, jefa abin yayi ta isa gare tana faɗin. "Ki yi hakuri!" Girgiza kai tayi Ta ce mata. "Ki gudu ranki shi dade, kada su zo su cutar da ke " "A'a nazo taimakonki ne!" Ta fada tana shafa kanta bayan ta samu ta haifi daya da na farko, haka ta kuma wani yunkurin ta haifi na biyu. "Ki tafi da daya zan rike daya ya ce zai zo!" Ta fada tana kara rike Sarauniya Amaza, a karon farko a tarihin masarautar da aka haifi Yara maza uku, ta mika mata daya tana kara tallafe daya. Ta ce mata. "Zan jira shi, ya ce min zai zo ba zan shiga ba sai da izninsa!" Sarauniya Amaza ta rike jinjirin ta ce mata. "Sun yi gallaba a kanshi har da yan'uwansa, idan na zauna a cikin masarautar zan rayu da bakin ciki da takaici nayi haihuwar asara," haka ta bar wurin, can kusan tsakiyar dare Aojanah da wasu suka dawo wurin, kallon Awatif tayi tana faɗin. "Na gaya miki shi nawa ne, don haka zan rufe tarihinki;" shiru Awatif tayi tana kallon Yaranta, murmushi tayi ta ce mata. "Ni ba tsoronki nake ji ba, sai dai zan tafi na barshi da girman alƙawarin rashin zuwansa, sannan ni kin ga bayana amma bana tsoron mutuwa domin nasan zan mutu kuma a hannunki. Sai dai abinda zai biyo baya shi yafi muni, nasan zai rayu da kewa mai yawan gaske. Ke kuma zaki kasance cikin dimuwa mai yawa mara iyaka, zaki kasance cikin walagigin so koda za a haife ki sau dubu ne, ba zaki tab'a cin ribar so ba, zuri'arki zasu ji kunyar wanzuwarki, zaki ta rokon ki mutu amma ina mutuwar ba zata zo miki ta sauki ba, idan har na auri Salmanu Faris domin duniya ce Allah da ya dogara da shi zai isar miki idan kuma na aure shi ne domin so da kauna Allah da muka dogara da shi, ni da shi Allah nan zai isar mana zaki tab'e zaki banu zaki lalace, ki saka a ranki karni zuwa karni ba zaki tab'a rayuwa cikin yanci da Salama ba zaki rayu cikin kunci da bakin ciki zaki so tsinuwar nan ta kyale ki amma ina aljanun da suke zagaye da ke zasu ta maimaita abinda kika aikata har zuwa ranar da zamu haɗu a gaban Ubangiji Salmanu Faris, Rantsatsiyar zuciyarshi da ya killace ta domin mace irina Allah zai dawo da ita ko da bai dawo da ni, zai kuma hada shi da macen da zai so sama da ni, ki kasance a cikin tsinuwa ƙarni zuwa ƙarni, ko da zai hadu da mata dubu sai ya kara haduwa da wata Lu'lu'a yarinyar da zata kamanta abinda nayi ki sani kin tab'e tun yanzu ki saka hannu a kanki ki fara kuka da ihu domin lokacinki ya fara har zuwa karshen zamani." Mari ta kwad'a mata tare da cewa. "Ku daure ta da abinda ya haifa a binne su!" Dariya Awatif take tana nuna ta da yatsa ta ce. "Kin makara Jinina yana raye!" Karfe suka saka sannan suka ja ta har cikin sahara suka binneta da jaririnta. A lokacin da suka koma Masarautar, ta samu ayi wani irin yaki me kad'a hanta, Mahaifinta da Balarabe gasu kwance cikin jini, Bokayan Ajuji itama tana cikin jini. Bargaga da ya tare harbin da aka yiwa Sarki Shago yana durkushe a gaban Shago. A hankali ya ce mishi. "Kada ka ci amana domin ita amana takan ci wanda ya cita ne!" Ya kara rike hannunsa. "Kayi nasara! Amma." Aman jini ya shiga yi, a hankali ya zube yana me kallon sarki Shago da yake zaune jini na zuba a raunin da aka ji mishi. "Alhamdulillahi! Nayi addu'a tun basan Allah ba ya amsa min, Allah ya kara Amintar da amintarmu a kowacce rayuwa idan mun hadu, ka sa na kasance bawa a gare shi wanda zai bada rayuwarshi domin kare na Salmanu Faris!" A furta a hankali. Shi kanshi Sarki Shago wanda boyayyen sunanshi ya kasance Salmanu Faris. Hawaye ne yake zuba mishi, hannun damarshi ya tafi ya barshi. Yana kallon Bargaga ya rasu akan idanunsu. D'ago kai yayi yana kallon Aojanah. "Dakaru!" Ya furta a hankali. "Ku killace ta har karshen rayuwarta ku bada labarin mutuwarta. Ku shafe tarihinta" Haka aka tafi da ita, yana zaune yana ambaton har ya rasu a wurin hawaye na zuba mishi na rashin cika alƙawarin da yayiwa Awatif!" Tarihin Rayuwar Shago ta wanzu a zukatan al'umma, har tsawon shekaru goma sha biyar, kafin Sarauniya Amaza ta dawo da matashin yaron da yaci suna Hussaini, duk da dama mulkin ana tsammanin wani cikin Zuriar zai bayyana tunda Sarauniya Amaza bata mutu ba, sai gata ta dawo da ɗan Sarkin Shago Husaini, wanda ana ganinshi aka tabbatar da cikin da Awatif ta fita da shine ba.a jima ba aka naɗa shi a matsayin sabon Sarki, abinda ya sa tun lokacin basu nad'a sabon Sarki ba akwai wata alama ta tauraron da suke kira jini wanda ya kasance a tsakiyar gabashin masarautar idan har sarki yana raye za a dinga ganin shi shekara Shekara, idan babu sarki kuma akwai jinin sarki a raye zai tsaya ne yaki tafiya har sai jinin sarautar ya hau mulki kuma sun canfa da cewa matukar aka daura wani sarkin zai iya mutuwa. Haka lokaci ya cigaba da tafiya cikin duhun jahilci da maguzanci, sannan ita kanta Aojanah tana kurkuku, ta tsufa bata da wani fata da ya wuce ta mutu tayi imani matukar aka kara samun wani sarki a cikin masarautar kuma irin Shagonta sai ta san yadda aka cika mata buri kuwa ba abu me sauki ba ne don haka tayi ta dakon lokaci a hankali wata rana aka kawo wata mata ana zargin mayya ce, ita kuma Aojanah da girma ya cimmata ta kalli matar ta ce mata. "Na ji ance ke mayya ce, nasan na kusan mutuwa ina da buri ki cika min ki tambayi duk abinda kike so zan baki daga kai dukiya jini da zuriata." "Kina da Yara hudu mata ki bani su ni kuma na cika miki burinki!" Kallon matar tayi ta mika mata hannu. "Duba za a sake haifar wani basaraken irin sarki Shago!" Hura wuta matar tayi da harshenta, ya cire kayan jikinta tana rawa tsirara. Juya kai take har tsawon sa'a goma ta zube tana nishi. "Tabbas da kafa daula kuskusa ma kuwa wadanda da zasu kafa daular muslmai ne. Da suke can gabashi duniya. Kuma za ayi mulki ta izza da kasaita! Sai dai da ayi ta kashe juna akan kujeran da kakan Ilu ya saka aka gina mishi, Makiya da masoya zasu wanzu!" "Ni bana cikin qaddaran ne?" Girgiza mata kai yayi ta ce mata. "Hatta zuri'arki ba zasu wanzu ba, gobe ce mai kyau mai armashi!" Inji mayyar. "Tow na bada rayuwata da na Yarana, a daukar min fansar soyayyata matukar aka wayi gari sarakunan masarautar Zanzabira zasu so mace a haukatatta ko a kashe ta wannan shine burina!" Ta fada tana kuka, "burinki zai cika tarihi ba zai manta da ke ba, zaki addabi duk wata soyayya kada a barta ta kasance tsinuwa ce ga duk wani basaraken, na ci alwashin ganin bayansu." Fashewa da kuka tayi tana faɗin. "Shi kenan nayi rakiyar soyayya kenan? Ki taimaka min kada na tashi a banza!" "Zan cika miki burinki, amma jininki da na Yaranki zan bawa wancan rauhaniyar ce itama zata ayi aiki ne, sannan itama zata bada rayuwar yarta ce domin ta kasance a tare da ita." Wata munnunar aljana ce tsaye a wurin, don haka a cikin daren aka yi wannan aikin kafin gari ya waye an gama, wurin hantsi Aojanah ta mutu haka Yaranta mata, an wayi gari kowacce ta mutu a gidan aurenta domin tsiransu kwana ɗaya ne. Har yau ba san inda aka binne wannan masifaffiya tsinuwar ba, amma tana cikin Masarautar a binne wanda haka yasa babu halin sarki ya so mace, tun daga lokacin maguzawa har zuwa lokacin jahadin Shehu Usmanu danfodiyo, wannan ya saka ba a san inda yake ba, kuma sarakuna da suka gano matansu suna mutuwa saboda soyayyarsu, suma kuma sarakunan ana kashe su haka kawai, sai suka yakince matan da suke so, hatta da idan ka haifa dole ka janye idanunka akanshi domin kar a farmake shi. *Wannan shine tarihin Zanzabira da yadda sarakunan suka fuskanci munnunar karshe don babu wani sarki tun daga lokacin maguzawa zuwa Fulani da barebari da basu fuskanci mutuwa ba! Kuma cikin tsananin kaunar matansu da jinya mai matukar naci! Sannan suma sarakuna sunan auren mata masu irin dabi'ar Aojanah don haka sannu a hankali al'amarin yana komawa tankar ita ce take raye saboda gurbataccen zuciyarta suma suna zama haka!duk Sarkin da aka kashe da saka hannun jininsa da Matarsa! Wani abu da har yanzu yake ƙara ƙarfin kauna a cikin Masarautar da sarakunan Zanzabira da matayen da suke so, shine Idan taurarinsu yazo daya! Sannan Sarki Shago da Awatif Lu'lu'a taurarinsu daya ne shi na shi Rana ita wata haka yasa ƙaddarasu take haɗe ko da ɗaya zai mutu tow ba makawa daya ma sai ya mutu domin tarihin yazo ba iya sarki Shago akwai Sarki Attahiru na farko shima ya rasu tare da matarsa yar aikin Rano Hawwa'u Jiddah* Present Hawaye ne yake zuba daga idanun Mai Babbar daki, tana kallon duk abinda ya faru kamar a mafarki,Malam Junaid ne ya fado mata yadda ta sakawa ranta cewa shi ya kashe Mijinta! Yadda take ji kamar ta kashe shi saboda kiyayya da gaba da kuma cusawa ranta damuwa....... *08130269641* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 52 Kuka yayi sosai domin yau ba karamin kewar Attahiru Shehu Yayari tayi ba, ya sha ce mata. "Kina jin haushina ni da Inna ko? Ba haka ba ne, mun yi kirkiro wata hanya ce da ni ko bana raye zaki tsaya akan Yaranki, dukkanku nasan kowacce na san wacce ake haɗa baki da ita ana cutatta ba zan fada ba lokaci zai yi da zata bayyana kanta, nasan lots abinda kike tunani a kaina." Ya riko hannunta. "Ko bu jima ko bu dade wani lokaci zai zo da kowa zai samu yanci amma amma yanzu bamu da yanci ko da kuwa kaɗan ne! " Kuka ne ya zo mata tana yi tana karawa. Sai da ta gaji sannan ta mike zuwa ban daki ta wanke idanunta zuwa yanzu ta ji sauƙin da take bukata yana zuwa mata, sai kuma action da zata dauka. Akan makomar Salmanu Faris da Zainab bata fatan abinda ya faru daruruwan shekaru ya faru da Yaronta. Hospital Dauke kai nayi ina jin haushinsa yasan zai zo nan yana rawa jiki yayi ta kular da ni a gida, ina cewa gaba yake da ni. Mika min cup din tea yayi da farfesun kaza da Maluma ta kawo ita fa Maluma lamarinta sai an mata bayani dalla-dalla domin a yadda take daukata ciki ne da ni, haka yasa bakiɗaya take wani kaf-kaf da ni tare da tambayoyin me nake so, Allah na tuba idan cikin nayi ai ba zan fallasa kaina ba dole shi zai bayyana kanshi, haka yasa na zuba musu idanu, shi kuwa da na tattara shi na na watsa a gefe, yafi kowa rawan jiki domin gani yake kamar laifinsa ne na samu matsala. Lokacin da Nady ta shigo kallon juna muka yi sannan muka sakarwa juna murmushi kafin ma ce mata. "Mom twins na saka ki jigila ko?" Girgiza kai tayi tana mika min wani cup na coffee, na amsa tana mai zama ta ce min. "Kin san kin bamu tsoro? Kawai sai ganinki muka yi kin yi collapse gaskiya akwai abinda yake damunki!" Ta fada tana d'aga min cup din nima d'aga mata anyi alamar cheers. "Ni lafiya ta lau!" Shigowar mijinta ne ya kalle mu yadda muka zauna muna magana. Takowa gabana yayi ya saka hannunshi a kaina, sannan ya dauki abin gwada yanayin zafin jiki, ya gwada min sannan ya je gaban computer din da suka saka min domin aiki ya duba ni a kai,.kafin ya kai hannu ya kwace Coffee din Hannunta ya wurga a cikin trash na cikin dakin. Nima amsar nawa yayi ya cilla a cikin trash din. "Kada na kara ganin kun sha wani abinda ya shafi coffee!" "Ok Sir!" Tunda ya shigo naki kallonshi domin wani abu nake ji yana dukar kirjina, kamar zuciyata zata fado daga kirjina, dauke kai nayi ina kara kallon Nady. "Kin san jibi sallah layya ki tashi mu koma gida!" "Eh dama ai na ji sauki kawai an kawo ni nan ne domin a azabarta da ni!" Na gayawa Nadiya haka domin nima na gaji da zaman asibitin. "Ina yake miki ciwo?" Dakyar na amsa mishi na ce mishi. "Babu!" Na cigaba da magana da Nady. "Nady ko zaki yi shiru ki huta da bakin ki?" Ya fada mata a yanayin bazata. "Ok My lord!" Ta fada tana murmushi, wannan abin da ban haushi yake don haka ni sai nayi ta takalarta da magana tana hmm da uhm, don masifa shima da ba abinda zai min kawai ya saka ni a gaba da fitina yasa ya shigo dakin. Can dai da Nady ta fahimci yana bukatar privecy sai ta mike tana faɗin.."Zan koma gida! Sai kin dawo!" "In sha Allah, amma me yasa zaki tafi?" "No ina da aiki ne" ta fita tana jan kofar. Tana fita ya mike tare da saka key a kofar ya nufo ni, ji nayi kirjina yana wani irin bugu kamar zai fado, nayi baya tare da dafe karfen gadon. "Me kake nufi?" Na tambaye shi a matuƙar razane, seriously ya bani tsoro kuma tsoron ce nake ƙoƙarin dannewa kada ya yi amfani da haka wurin cutar da ni don gaskiya ban yarda da shi ba at all. Shi din ba abin yarda ba ne haka yasa na kara yin baya ina mishi wani kallon ni fa ba tsoronka nake ji ba. Murmushi yayi yana kallon yadda nake baya kaɗan har gadon yana motsawa. "Ina zaki to?" "Kawai kada ka tab'a ni!" Na faɗa ina ƙoƙarin boye muryata da take dauke da tsoro. "Ok!" Ya koma gefe ya nad'e hannunsa a kirjinshi yana kallona, a hankali nake sauke ajiyar zuciya ina jin kamar na kwace a hannunsa dai zama yayi a bakin gadon ai tuni na tashi tsugul kamar mai shirin kartawa a waje. Murmushi yayi ya ce min. "Zauna!" "Akan me zan zauna bayan nasan cewa niman hanyar da zaka yi raping dina kake ina kauce maka!" Dariya abin ya bashi ya ɗan yi dariya sannan ya ce min. "Kin ga zauna ba abinda xan miki!" Ya fada yana kai hannunshi kafana zai janyo su nayi maza na ture hannunsa. "Kada ka sake ka ce zaka min wani abu, domin wallahi." Wayarshi ce ta yi ƙara. Dauka yayi bai damu da wanda ya kira ba, ya saka a kunnensa. "Yes!" Mikewa yayi a hankali ya kalle ni kafin ya juya ya fita ban san me ya fitar da shi ba, amma jikina ya bani babu lafiya yana fita kuwa na sauke ajiyar zuciya, cikin sauri da sassarfa, wuce juna suka yi shi da Uwaisa da yake dauke da wani flower basket, sai wasu tarkace da ya dauka. A hankali ya juya yana kallon Uwais wanda bai ma lura da shi ba, bai kuma kawo wurin Ikhlas zai je ba, haka ya cigaba da tafiya amma zuciyarshi cike da wani irin tsoro da firgici yake domin yasan idan idanunsa basu mishi karya ba wurin Ikhlas zai tafi. Can ward na mahaukata ya nufa anan ya samu tashin hankalin da ya mantar da shi wani Uwais da Ikhlas. Wani mara lafiya aka kawo mishi shi yasan ba normal hauka ba ce, it's like ya ga wani abu ne, ya firgita yake ta wasu abubuwan kamar na hauka shine danginsa suka kawo shi asibiti, kiran da aka mishi yazo mutumin yana ta buga kanshi da bango ne aka kira shi. Shiga dakin ya damu mutumin ya mutu kuma ya raunata nurse da wani likita. Ajiyar zuciya ya sauke yana kallonsu bakiɗaya. "Ku kai shi wurin ajiyar gawa, ku kira danginsa!" Ya fada yana mai barin ward din zuwa office dinsa. A ranar da ya fara ganin mutumin rike hannunsa yayi ya ce mishi. "Suna ta shiri akanka da nan, idan ban yi karya ba sun yi maka wani kazamin shiri wanda zai ta fashewa daya bayan ɗaya, ana son a shafa maka bakar paint din da dole sai ka dawo kana rokonsu kana musu biyayya, suna niman hanyar da zasu ja ka a a kasa. Na ga wani abu na ga abin tsoro na ga mutuwar da ake yi a hannunsu." Zama yayi ya dafe kanshi yana jin wani wani irin ciwo a ransa, me zai yi su gane basu gabanshi? Mai zai yi su fahimci ma'anar rayuwa? Wanda suka fara da shi baya nan me zai saka shi su dame shi? Zuwa yanzu ya dace su tsaya a inda suke ya tsaya a inda yaƙe. Sunkuyar da kai yayi yana kallon kasa. Turo kofar aka yi ta d'ago kai yana kallon Nurse Farida ce. "Doctor mun kira dangin mamacin, amma basu dauka ba." Shiru yayi kafin ya ce mata. "Babu address dinsa da inda yake rayuwa kafin jinyar?" Juya kanta tayi kafin ta ce mishi. "Zan duba Dr!" Sannan ta fita daga office din ta turawa office na MD, su kuma suka cigaba da bincike akanshi. Wani abu ne ya fado mishi ya tashi da karfinsa ya fita. - Bayan fitarshi ina zaune aka turo kofar dakin, waye zan ganin ban da Ya Uwais. Kallonshi nayi ina kara kallon mutanen da suka rako shi. Ajiye kayan hannunsu sannan suka fita jan kujeran dakin yayi ya zauna, hijab dina na ja cikin hikima na saka ina mai kallonshi. Zama yayi tare da Crossing leg ya ce min. "Na zo duba ki ne, ance kin suma a gidanki, shi ne nazo na ji ko abinda ake zargi ne ya fara tabbata." Ya fada yana min wani irin kallo, murmushi nayi kafin na ce mishi. "Sai kuma aka gayyatoka ka zo ka ga ko na mutu ko?" Murmushi yayi ya ce min. "A'a kawai naji nazo na ga yanayin da kike ciki ne, wani lokaci ana aurar da Yara ne ba tare da an san inda za a mika su ba, wasu yan sari ne." Gyara zama nayi na ce mishi. "Ban fahimci wasu yan sari ne? Su waye yan sarin?" Na tambaye shi ina ga ya manta karatun da nayi ne a matsayinsa na lauya ya shigo da irin wannan maganar akan wanda nake nazarin hada rayuwata da shi. Yadda nayi mishi wata irin kallo yasa shi gyara murya ya ce min. "Ba zan fadi kome akan yan sari ba, amma a duk lokacin da kika rasa mafita ga number na nan ki kira ni! Zan zo a koda yaushe." Kallonshi nake a hankali ina sake murmushi tashi nayi na bude mishi kofar ina murmushi. "Ga kofa nan zaka iya tafiya! Bana jin zan tab'a niman taimakonka domin Allah yana tare da ni, sannan zuwa yanzu ina son aurena." Na faɗa ina murmushi. Fita yayi daidai isowar shi. "See you!" Murmushi nayi a hankali na ce mishi. "Never!" Na furta ina kallonshi Dr Faris, kura min idanu yayi wanda suka yi jajjur ya d'aga min hannu yana min wave, nima haka nayi mishi, jan kofar yayi da karfi ya rufe tare da fisgo wuyar rigar Uwais. "Malam lafiya zaka rike min kwalar rigana?" "Na maka gargadi tun kwanaki amma kamar dakikiyar ƙwaƙwalwarka bata sittings na lura kamar kuna bukatar wankin ƙwaƙwalwa, ba ni da matsala da kai sai ma na ce ka kula da harkokin da mahaifinku ya bar muku, duk abinda kake gani a part dina da su. Ba matsalarka ba ce matsala ta ce ni na zaɓi haka domin na zauna lafiya. Idan ka sake suka yi wasa da emotional dinka, tsakaninmu za a samu matsala mara iya she is my wife! Na gaya maka matata ce, wannan ya zama last warning between I and you, idan ka sake muka kara haɗuwa, idan ba hakan ba" daga haka ya juya tare da komawa dakin ya wani daki kofar dakin ya bada wani kara bamm, ya shiga idanunshi a kaina nima kauda kai nayi ina mai kallon can, ya kai minti goma a dakin yana tsuma ya rasa yadda zai yi tsabar masifa, sai satar kallonshi nake yi ina tararadin yadda zai zo kaina, fita yai daga dakin na sauke ajiyar zuciya a raina ina faɗin. "Masifaffe kawai!" Bayan fitarshi sai gasu Umma. Da mamaki nake kallon abinda take domin haɗa kayana take. "Umma!" Zuba min idanu tayi, nayi maza na rufe baki na, wai masu iya magana suka ce fadar da tafi ƙarfinka idan da hali ka mai da shi wasa, ai kuwa haka aka yi domin zare idanu nake ta kuwa shiga mika min kayan da zan sauya , haka na amsa na saka, bayan mun gama sai gashi ya mikawa Umma paper bag, amsa tayi ya ce mata. "Ganinta ne!" Daga haka ya fita, ni fa ban wani kawo ya kullace ni aranshi ba, ashe mutumin nan kullata ta yayi, dab zai fita na ce mata . "Umma unguwar Malamai zaki kai ni?" Make ni tayi tana faɗin. "Hauka kike da zan kai ki unguwar Malamai, bayan ga dakinki abokiyar zamanki tana ta dawainiyya akanki gara ki koma dakinki dai!" Wani tura baki nayi ina kallonta, ganin haka yasa ta ce min. "Allah ya shirya ki!" Haka muka fita Faruq ya zo ya kwashi kayan ya fita da shi, har muka isa gida ina fushi, sai da Umma ta taya ni gyara parlourna. Sannan ta fita Faruq ya kaita gida, Nady bata nan kitchen na shiga nayi hada abincin rana, haka na yi ta nazari karshe na dafa fatensa, sai plaint da na b'are na soya, sai na ji ina sha'awar bread don haka na, kwab'a min donunt ban tsaya ba na kunna over sai da yayi dumi na kashe na saka donout din, kafin wani lokaci ya tashi sosai yayi kyau, sannan na buga shi da kyau na zuba mishi ridi da na gani a cikin kayan da aka kawo na abinci. Kafin na shiga duba wakena dama shi yasa na dafa a pressure pot, yanzu ya bani hadin kai. Juyewa naso nayi amma sai na tuna da Nady, na zuba mata kafin na kai mata na ga bangarenta a bude ciki na shiga na ajiye mata ban tsaya duba cikin ba, na fito a hankali na wuce abuna. Sai da na ci abinci na koshi na yi wanka na yi sallah na kwanta. Da yamma da suka dawo, Nady ta ga kula da abinci fitowa tayi lokacin mijinta ya zo yana zare min idanu, gashi kato amma akan abincin bai da hakuri, nima ramawa zan yi wallahi. Zuwa tayi main parlour ta zauna tana cin abincin tana bani labarin rabonta da ta ci dodo ta manta sai yau, kamar tayi kuka don murnar ga bread din yayi laushi wallahi haka take ci tana gyara min kai alamar abin ya mata dad'i. Faucets yayi ya saka cokali ya fara cin abincin, kallonshi tayi baki sake cinye waken yayi tas ya bar mata kular ya wuce dakinsa. Da dare a dakina ya zo duk da na ji wani iri amma kuma sai naga kamar Nady zata ce wani abu sai naga a wurinta lafiya lau. Lokacin kwanciya yayi dakin da nake kwana anan ya tare yayi kane-kane, bude wardrobe nayi na dauko babbar duvet na shimfida a kasa na hada da blanket na kwanta bai wani damu ba, domin ni tunanina wani abu ne can shi kuma lissafinsa daban, haka na kashe wutar dakin na kwanta, cikin dare barci na yayi nauyi ya sauko ya dauke ni a hankali ya mai da ni gadon, dama kamar jira nake na makale mishi, haka ya mai da ni ganin haka na kara makale mishi, a hankali ya gyara min kwanciya a jikinsa, ban tab'a yin barci cikin aminci da salama kamar barci cikin jikinshi, naji wata irin nutsiwa da yarda da kai, gabakidaya na koma jikinshi na tare na yi kane-kane. Haka shima yayi ta murmushi yana kallon yadda nake rigima har cikin barcin. Kalaman mai Babbar daki ne ya dawo kanshi ta ce mishi. "Tunda ka sallame ta, dole Nady tayi hakuri ka kula da ita for while ba ita ba hatta Ijlal su yi mata uzuri ka bata kulawa na wani lokaci, tana bukatar wani dama na dan lokaci yadda zuciyarta zata samu sauki daga yanayin da take ciki idan ka matsa kusa da ita zata bude abubuwa dayawa wannan rigimar da kuke har da rashin shakuwa mai kyau, ita mace tana bukatar lokaci ba wai kana nuna mata isa isa ba ne." A dazun da Uwais ya zo ba kai kara yayi ba amma yadda yake damuwa da Zainab din idan wani abu ya faru ta barinta yasa Mai babbar daki ta fahimci irin raunin da Danta yayi domin baya iya tabuka kome akan Zainab irin tashi rayuwar kenan, sannan bata jin zata iya sauya shi domin haka yake, sannan idan ta saka lallai yayi yadda yake so, zai iya raunata zuciyarta sannan yayiwa kanshi illar da ba zai tab'a recovery cikin sauki ba, tasan duk abinda yake faruwa, Salmanu Faris baya cikin mazan da suke iya niman soyayyar mace sai dai biyan buƙatarta kansu ita kuma Zainab tana ganin yadda ake bata dama a rayuwarta kamar gangnaci ne, ba wani ya gaya mata haka ba, takunsa da kuma takun Zainab din ta karanta ta gano kome tsaf da kuma yadda suka ɗauki zamansu. Mai Babbar daki tana sonshi da Zaianb amma tana son su samu kyakkyawar dangantaka wacce suka gina daga zuciyarsu da kansu. A hankali yake shafa kanta yana shaƙar kamshin sabulun wankarta tare da shampoo din da tayi amfani da shi, a hankali barci yayi gaba da shi, #GoodZeefaris ** Alhaji Nafi'u Yau kwana uku kenan ya gagara samun damar bude kofar underworld, zaga parlourn yake yana jin kamar yayi wani kuskuren da bai san yadda zai gyara ba. Kiran wayarshi aka yi kamar ba zai dauka ba, can ya dauka ya saka a kunne. "Khalifa ya dai?" "Dad yarinyar ta mutu ya zamu yi kenan? Dad mai yasa da zarar na!" " Ka fita a wurin za a gyara wurin! Ina fatan babu wanda ya wanda ya ganka ko?" "Eh Dad!" Kashe wayar yayi ya ki wani layi cikin minti goma aka kawo mishi Khalifa da yake buge, ba zai ce ga lokacin da khalifa ya zama Addict da bin mata da shaye-shaye ba, amma a duk lokacin da ya kalli Khalifa yana jin zafi sosai. Sannan ga Yaran Saddam, Attahiru, Junaid, kowannensu ya ginawa Yaranshi mafarkinsa sun yi gaba amma Khalifa kullum kara tsulla tsiya yake, yana jin kamar akwai abinda yayi yake fuskanta published ta sanadin Khalifa, haka yasa shi ganin dole akwai abinda yake faruwa ba haka kawai Khalifa ya lalace ba, domin ko Ahmad Rilwani Yayari yana da sana'arshi da iliminsa idan aka je fagen iskanci ne yaron ya jika Khalifa ya shanye amma me yasa na Khalifa yayi worst sama da na kowa? Mai yasa Khalifa yake wani abinda ya wuce na kowa? Ji yayi yana zargin akwai hannu akan Khalifa. Saimah dama tun farkon aurensu ta fito ta gaya mishi Mijinta sunan suna aure ne amma baya mata yadda take so, haka ya rarrashe ta, yasan tana zaune lafiya ne duk da damar da ta samu. Amma me yasa kome baya shiga cikin kan Khalifa a bakin Ahmad yake jin yana faɗin. "Ai Khalifa da dabbobi yanayinsu daya Gayen da idan ya fara kwanciya da mace kamar ya samu roba, baya jin ya gaji ko ya huta ai kome yana bukatar hutu da nutsuwa kome idan zai yi sai ya kwafsa domin yana abu kamar mai jin yunwa, wannan abin ya mishi ciwo, kallon Khalifa din yayi da yake kwance a wuri daga shi sai gajeren wando. Shi Alhaji Nafi'u ya manta abinda ya aikata idanunsa sun rufe da niman duniya yayi ninkaya cikin saɓon Allah.... [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 53 Ashe da gaske aka ce wanzan bai san Jarfa, wato shi duk abinda yake har yanzu bai hango kuskurenshi ba, don haka ya cigaba da shirya yadda zai wargaza kowa, a cikinsu kuwa har da Uwais da ya janyo shi cikin al'amarin, yayi haka ne domin biyan buƙatarshi, domin ya cusawa Uwais wata muguwar bayani wanda yasa shi dole ya kalubalancin Faris duk yadda zai so ya mishi bayani domin ya mishi wankin ƙwaƙwalwa ne da bayani mara kan gado, kuma ya lura Uwais din ya ɗauka. ** Da asuban fari. Tunda na ji dadin jikinshi ba sai na kara nanike mishi ba, ga wani irin sanyin asuba da yake ratsa duk wani muslmin kwarai, dole wannan lokacin ya tashe shi, yadda nake kara nanike mishi yasa shi ture ni a hankali, ina tura baki kamar xan yi kuka na kara shige mishi har ina sauke ajiyar zuciya. Ware idanun yayi lallai yarinyar nan ta gama rena shi, sake saka yatsarshi yayi ya ture kanta. Ta kara matse shi har da wani dan gunaguninta. Bude idanu yayi anya ba mafarki take ba? Don haka ya janye jikinshi da karfi ai kuwa ta ce mishi. "Meye haka?" A wani shagwab'e, tana kara lumshe idanu. Ban daki ya wuce yana ganin yadda abin sa ya cika wando Amma yarinyar nan tana tambayar shi meye haka, ruwan sanyi ya sakarwa kanshi yana jin wani irin yanayi na fisgarshi haka ya gama ya wuce part dinsa ya saka jallabiyarshi, da hular a sallami dan naci, ya nufi masallaci a waje ya samu Faruq yana jiranshi, murmushi ya sakarwa Faruq din ya ce mishi. "Barka da safiya!" Sosa kai yayi yana amsawa.budewa Salmanu Faris mota yayi ya shiga sannan ya koma gefe shima ya shiga ya tashi motar, a hankali suke tafiya babu wani hira ya mikawa Salmanu Faris wasu files, amsa yayi ya ce mishi. "Ka duba gefen can na ajiye maka abu ka buɗe!" Ba musu yana kallon hanya kafin a dauko wani kwali ya ajiyeta yayi bai ce kome. Har suka isa masallaci, kafin ya fito Salmanu ya rigashi suka shiga , don dole ya hakura ya mai da abin ya boye sannan ya fito daga motar ya rufe suka shiga cikin Masallacin. Bayan a idar da Sallah aka yi sanarwar rasuwar da aka yi, Na'ibin ya mike yana faɗin. "Ya kamata gwamnati da masu ruwa da tsaki a cikin wannan lamarin su tashi su san me ake ciki, yan daba sun fara cin gabala a kan al'umma, Yaron da aka kashe bakiɗaya shekarunsa tara ya tafi karbo wayar Iyayenshi a wurin charge yaran nan suka far mishi sai da suka kashe shi, don Allah masu ruwa da tsaki su shiga cikin al'amarin nan kafin lokaci ya kure!" Kallon juna suka yi shi da Faruq, kafin suka fita. "Allah ya taimake ka, wannan maganar yana cikin wancan file din fa!" Gyad'a kai yayi suka nufi wurin motar, suna shiga ya ce mishi. "Bude abinda na baka!" Ba musu ya bude kafin su bar harabar masallacin, mika mishi yayi ya bude a hankali, ya duba kome na abin kafin ya hada abin charging da motarsu, sannan ya kunna wani irin kara abin ya fara suka fita suna bin motar da kallo. "Koma ciki kawai!" Suka bar masallacin, har kofar gabas suka nufa anan ya kalli Faruq ya ce mishi. "Fito ka duba!" Ba musu ya fito suka duba a a hankali har suka samo abinda aka saka musu. A wurin tayar motar. Amsa yayi ya kashe sannan ya saka a cikin aljuhunsa, suka koma motar ya ce mishi. Wannan na'urar da ke hannunka ana kiranta da "Ghost Finder" ko "Pinhole Eavesdrop Jing Detector". A takaice, tana da amfani ne wajen gano abubuwa masu zuwa: 1. Gano kyamarori ɓoye (pinhole cameras) – Wannan na'ura tana taimakawa wajen gano ƙananan kyamarori da ake ɓoyewa domin yin leƙen asiri. 2. Gano na'urorin leƙen asiri (eavesdropping devices) – Idan wani ya saka na’urar leƙo asiri ko bugging device, wannan na’ura za ta iya gano su. 3. Ghost Finder (sunanta kawai) – Kalmar "Ghost Finder" ba ya nufin tana gano aljannu da gaske. Sau da yawa ana saka wannan suna ne don tallata ta, amma aikinta na gaskiya shi ne gano na'urori da ake ɓoye su don leƙen asiri Ma'anar maballan: A & B buttons: Wannan na iya zama maballin don canza yanayin aiki, misali daga gano kyamara zuwa gano bugging device. M Light: Wataƙila tana nuna yanayin aiki ko yawan ƙarfin sigina. Ƙarshe: Wannan na'ura tana da amfani musamman idan kana zargin ana saka kayan leƙen asiri ko kyamarori a wajen da kake (kamar otal, gida, ofis, da sauransu). Ajiyar zuciya Faruq ya sake yana faɗin. "Allah ya saka maka da alkhairi Yallabai." Sannan Salmanu Faris ya sauka ya shiga cikin gidansu, A tsakar gida gida ya hadu da Fulani Balkisu, duk da matar mahaifinsa ce amma yadda suke yiwa juna kallon kurilla ya b'aci, dauke kai yayi ya ce mata. "Barka da asuba!" Ya wuce ta amsa bata amsa ba, ita ta sani amma har ya wuce bangaren Mai Babbar daki yana jin yadda take kallonshi. Wani strange feel ya ji daidai zai shiga kofar Mai Babbar daki, juyawa yayi suka yi ido hudu da ita, ta shige abinta shima ya shige. Bakinsa dauke da sallama ya shiga parlourn babu kowa sai Sailuba da take aiki a kitchen, ita ta amsa sallamar ya wuce dakin Mai Babbar daki ya same ta zaune akan abin sallah. Murmushi ta sakar mishi, sai da ya zauna a gabanta ya ce mata. "Ummi na kwanta akan cinyarki? sarauniyar Zanzabira!" Ya fada yana gyara kwanciyarshi akan cinyarta. Shafa kanshi tayi a hankali ta ce mishi. "Yanzu na fahimci dalilin saka maka suna Salmanu Faris bayan sunan da ya dace da kai Usman ne, ashe akwai buƙatar a sake samun jarumi kamar sarki Shago!" Bude idanu yayi ya ce mata. "Waye shi?" Murmushi tayi tana faɗin. "Wani sarki aka yi a wannan Kingdom din over 4yrs ago!" "Descendants dinku ne!" "Ummi manta da shi, ki saka ni a cikin addu'a!" Tattaro nutsuwarta tayi tana faɗin. "Wani abu ne?" Girgiza kai yayi yana lumshe idanunshi, anan ya fara magana a hankali. "Akwai wani yunkuri da nake son yi amma dole ina bukatar addu'arki ne." Daga haka ya cigaba da sauke numfashi a hankali. Kamar mai barci. "Yau Ijlal zata dawo!" Bude idanu yayi tar. "Hm" ya fada a hankali yana lumshe idanunshi. "Baka jin dadin zama da ita ko?" "Ya zan yi da ita tunda kin ce na zauna da ita, ko da tafi haka worse zan zauna da ita balle bata kai haka ba, tsakaninta da abokan zamanta ne!" Yadda yake gaya mata abinda ya shafe shi, yana mata dad'i. "Baka da abokai ne?" "Ummi dole kece ya dace na gayawa matsalata da damuwa ta sai kuma faruq wanda ya zame min nauyi akaina na kula da rayuwarsa." " A ina kuka hadu da shi ne?" "A can Amurka muka haɗu, amanarshi da nagartanshi ya sa nake tare da shi." "Ka yarda da shi kenan?" "Gaskiya sama da yadda na yarda da kaina, daga shi sai Zainab da Nady, waɗannan bayin Allah n yarda da su." Shafa kanshi tayi tana faɗin. "Allah ya maka albarka! Amma yan uwanka fa?" Tashi zaune yayi yana yar yaƙe, ya ce mata. "Zuciyata ta yarda da su yan uwana ne, bata yarda na bawa kowa Amanar kaina ba, haka yasa nake sonsu amma amanata iya Waɗannan mutanen ne sai ke Ummi kaf duniya kece ba zaki iya cin amanata cikin sauki ba, sai idan ya zama dole." Daga haka ya mike yana faɗin. "Zan tafi na shigo gaishe ki ne! Ummi ki kula da abinda kike ci, idan da hali Ikhlas zata na zuwa tana miki abinci." "A'a ba sai ta zo ba, idan da ban koyi kare kaina ba ai da baka zo ka same ni ina raye ba, sannan kuma tun bayan rasuwar Mai Martaba, na koyawa kaina bin didigin motsin kowa don haka kwantar da hankalinki." Fita yayi yana girmama jajjurcewa Umminsa, a kofar gidan ya samu Ahmad Rilwani Yayari da Walid Mamman Abba yayari, mika mishi hannu suka yi ya mai da hannunsa baya tare da cewa. "Lau!" Ya wuce wurin motarshi da Faruq yake tsaye. Tawowa Walid yayi ya ce mishi. "Man list to me!" Juyawa yayi yana murmushi. "Me kake son cewa?" "Yazo baka hakuri ne!" Shiru yayi kafin ya kalli Faruq ya ce mishi. "Muje!" Zai shiga motar Walid ya ce mishi. "Kana tsammanin haka zai saka wasu abubuwan su daina faruwa ne? Ya zo baka hakuri ne ba shi ya kawo shawarar abinda suka yiwa Matarka Ijlal ba, sannan ko da suka zo wurin Zainab basu mata kome ba." Takawa yayi gaban Walid yana wani irin daskararren murmushi. "Ban yi mamaki da jin kalmanka ba, but watch your words before let it out!" Daga haka ya juya zai shiga motar ya ce mishi. "Wani lokaci bai zama dole kowa ya zama kamar kowa ba. Amma domin samun wasu abubuwan dole sai anyi wanka da kazanta ka kiyaye kanka da hurumin sallamammu!" Daga haka ya shiga motar zuwa wurin glass din motar Walid yayi ya ce mishi. Kwankwasa mishi yana faɗin. "Kana ta wani famkama kamar wani abu ne kake da shi, kada ka manta Yaron nan Ubansa." Wani irin kallo yayiwa Walid din da bai samu damar karasa maganar bakinsa ba. "Ka manta waye ni kenan?" Mai da kai yayi ya kwanta yayi faruq ya rufe motar suka bar wurin. "Sir akwai wani abu ne?" "A'a kyale su!" "Sir kyale su yasa suke abinda yayi musu!" "Eh na sani amma rashin kyale su zai haifar da tab'a rayuwar wasu!" Daga haka suka cigaba da tafiya ba wanda yayi magana. Yana kawo shi ya sauka ya kalli Faruq kafin ya ce mishi. "Kada ka tafi ka jira ni!" "Ok Sir!" Daga haka ya shiga cikin gidan. Ina barci na ji an yaye min bargo, "kin yi sallah kuwa?" Ware idanu nayi ina kallon silif din dakina a hankali na tuna ai fa a kasa na kwanta ba a sama ba, a wani speed na mike a gadon tare da dirka a gadon rigar barci jikina sai gajeren wando. "Waye ya mai dani gadon nan?" Dauko wayarshi yayi ya kunna sannan ya mika min, yadda nayi barci har da daura mishi kafa na wani tukwaikuye shi. "Lokacin da kika yi shirin yi min fyade ne Allah ya kwace ni baki lalata min samartakana ba." Wani harde hannu nayi a kirjina tare da yin baya ina faɗin. "Ni ce zan maka fyade? Ni?" Na kara nuna kaina ina yin baya, murmushi yayi ya ce "idan baki yarda ba bari na nuna miki wani abu." D'aga rigarshi yayi sama ya zamar da wandon. "Innalillahi wainnalihir rajoun!" Iya abinda na fada kenan da karfi na fada toilet na rufe kofar da ƙarfi, murmushi ya sake yana faɗin. "Yarinya baki ga kome ba, shi dai sau biyu yana kai miki ziyara!" Buga kofar yayi ya ce min. "Malama ki zo ki rarrashe shi sakamakon abinda kika mishi jiya yace ba zai yarda da ba sai an sammi shi wani abu." "Ni dai ba yar iska ba ce!" Na faɗa da ƙarfi, "ok shi kuma ɗan iska ne gara ki fito tun wuri kafin ya fasa kofar ya shigo!" "Wallahi zan maka ihu!" Na faɗa kamar xan fashe da kuka. "Babu me shigowa domin zaa ce ihun kauna ce babu me damuwa na zungure miki dadi yasa kika fasa ihu!" Rike kaina nayi dama haka ya ke da batsa? "Ni dai don Allah ka kyale ni!" "Idan na kyale ki waye zai bawa abina hakuri bayan kin fusata min shi!" "Sallah dai zan yi don Allah ka yi hakuri!" Na faɗa kamar xan fasa kuka, yar karamar dariyar nishadi yayi ya fita yana faɗin. "Gara ma ki fito ko bata hakuri!" Ya fada yana barin dakin wanka nayi na gyara jikina sannan na fito, na shirya cikin lace bubu, sai da nayi sallah sannan na kafa daurin Zahra buhari, ina mamakin yadda aka yi na makara, waje na fito na samu Nady tana shirin fita, ta ce min. "Yau na tambayi mijinki ya bani aronki mu fita!" "Ina fatan ba sayar da ni zaki yi ba?" "Wane ita!" Ya fada yana shiri shima. Dining table ta nuna mana muka nufi wurin karyawa muka yi sama -sama, ina son mata magana amma nayi shiru. Can dai ya kalle ni ya ce min. "Kamar bakinki nan yana da magana?" "Tun dazun na lura da haka!" Ta fada tana kallona. "Dama kin iya abinci haka?" Tab'e baki tayi tana faɗin. "Eh tow wani lokaci kana koyan abu don kare kanka ne, ke ce kika tuna min nima mace ce, bayan kin kori Brandy!" "Sorry!" "No more apology, domin kin nuna min girma da miji yake da shi a kasarku!" Murmushi nayi na ce mata. "You Are amazing chef wannan breakfast kamar. " "Malama kada ki zage!" Kwalla ce ya cika mishi idanu, dama haka mazan da suke da mata sama da daya suke ji idan aka samu zaman lafiya a tsakaninsu? Safe hannun Nady yayi ya ce mata.." You Are wonderful woman Nady! Ina ki haifa min Yara da zasu dauki halinki!" Tashi tayi ta sumbaci kumatunsa. "Kai na fara so, kuma zan yi farin ciki idan na mutu kai zaka fara saka ni a makwancina! Zainab ta bawa abinda na haifa tarbiyyar gidansu!" Ta fada tana kwashe kayan." Ta bar wurin, kallonshi nayi na ce mishi. "Ka bita mana!" "Kin bani izini!" Harde hannu nayi a kirjina na ce. "Malam jeka bana ciki da gulma!" Na faɗa ina kauda kai, zama ya gyara ya cigaba da shan tea, tashi nayi a hankali na bar shi a wurin, wani lokaci ana bukatar ka bawa mutum damar ya sake numfashi, haka da nayi kuwa ina ga ya haifar da kyakkyawar alaka na musamman. Tana kitchen tana wanke plat ne, amma kuma hawaye na zuba mata wanda ya hadu da murmushi, idan ta tuna sai ta sake murmushi, rungume ta yayi ta baya yana faɗin. "Thank you for choosing me, as your life partner!" Ya kifa kanshi a kafad'arta. "Thank you for everything!" Ya kara furta mata, yana kara jin wani irin tausayinta, "thank you Baby gurl!" Yana fadar haka, ta juyo da sauri ta rungume shi da karfi tana me niman bakinshi haka ya shiga sumbatar ta, sai da suka birkita juna kafin ta maza ta sake shi. "Sorry ashe kwanakin sister ce!" Ta fada tana gyara zaman rigarshi. "I'm sorry na manta ne, Allah yasa kada ta fahimci kome!" Ta ƙara gyara mishi rigarshi. "Is ok, ita ba haka take ba, tana da fahimta sosai." Ina ga sun manta da ni ne, haka yasa na cigaba da rike wayata bayan na dauko Jalbab dina, ina kallon wayata. Fitowa suka yi kamar munafikai, kallo daya nayi mishi na fahimci wani abu ya faru, domin rigarshi neti ta shiga kitchen din, amma ya fito har bottom din rigar ya bude. Sai jam baki a kasan lips dinsa, wanda na bakin Nady ya goge kusan 75% wani abu na ji ya tsaya min, nayi maza na dauke kai ina kallon wayata. Bana son abinda zuciyata take kintsa min ya tabbata da gaske ne. Ina zaman lafiyata ya hanani sakat, zuciyata na wani irin bugawa. Kallona yayi yana faɗin. "Muje ko!" Itama ta fito da Hijab akan suit dress dinta, muka fita ina mai dauke kai, na ga sai wani iyayi suke yi a gabana. Muna isa ta bude motar muka shiga, tsayar da motar yayi ya zo daidai inda nake ya bude, sunkuyar da kai yayi ya ce min. "Na ce ba?" Ina juyawa naji bakinsa saman nawa, cak naji kamar bugun zuciyata ya tsaya cak na ji kome ya tsaya min. A hankali ya cusa min harshenshi ya zakulo nawa, bakiɗaya mutumin nan ya tafi da rayuwata har da numfashina ji nayi ya bar jikina. OMG that's awesome, da na fara fahimtar daɗin aure domin ya cinye min harshe kamar baya jikina, wani taste na salive dinsa nake ji har cikin raina da ruhina. A hankali yayi breaking kiss din tare sumbtar goshina. Wurinta ya nufa ya sumbaci kumatunta tare da goshinta. "Idan akwai matsala let me know!" Gyada mishi kai tayi tana wani irin blush na tsananin farin ciki da kaunarshi. "Thank you sweetie!" Ta bar gidan shima ya shiga faruq ya rufa musu baya. Tagwayen Matanshi da yake jin shi kamar ya boye su, sun mishi kome hade kansu da suka yi. A hankali take tuki sai murmushi take, kallona tayi tana faɗin.."Da alamu wannan shine first time dinki ko?" Haɗe rai nayi don kada ta dauka Mijinta yana gabana ne, ganin kamar bana son maganar sai tayi shiru, haka yasa ta dauko wani maganar. "Dama ina son na kai ki Foundation dina ne, ki gani sannan ki bani wani shawarar da ya dace,and ina son nayi layya sadaka ko zaki bani shawara akan yadda zan yi?" "Ya batun zuwan Mom?" Murmushi tayi tana faɗin. "Mom da ta ji baki da lafiya, ta ce ta fasa zuwa sai an kwana biyu." Kallonta nayi kafin na ce mata. "Ban ji dadi ba, Ubangiji yasa haka shine mafi alkhairi, sannan batun layya ki gayawa Mijinki abinda ya ce shi kenan!" "Na gaya mishi, shi yace na tambaye ki. Zaki fi shi sanin abinda ya dace." [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 54 "Ina ga ki gayawa Mai Babbar daki!" Hade rai tayi tana faɗin. "Idan ba zaki bani shawara ba is ok!" "Ba haka ba ne!" Na faɗa ina murmushi, "Tow meye?" "Kawai ina ga idan!" "Ba shi nake son ji ba, ina son na ji daga gare ki ne!" Ta fada tana kallon hnaya, har muka cigaba da tafiya na ce mata. "Ina son na gaya miki wani abu, shine ki fara sadakar ruwa duk ranar juma'a, muna da bukata Allah ya biya mana ita albarkacin sadakar da muke yi." Murmushi tayi tana faɗin. "Mota guda tayi ko a kara kamar biyu! I can't wait to see me with babyn Dr Faris!" Tana fadar haka na tuna abinda ya faru, wani irin abu ke yawo a kaina tabbas mutumin nan dan duniya ne, wani abu na ji ya kama min kai na. "Hmm!" Na ce mata ina mata wani irin kallo yadda take burin Baby. "Kina ciki zaki fita hayyanacinki!" Na faɗa ina tuna yanayin da Aunty Shukrah take komawa idan tayi ciki. Murmushi nayi bata san yadda mata suke ji bane shi cikin irin na Aunty Shukrah ai aiki ne. Surutu ne ya ishe ni, can tayi shiru don nima Allah ya saka min rashin son magana sosai. Babban wuri ne ya dama mata gaskiya wurin ya hadu sosai. "Kuma kika tsaya wurin nan yayi kyau?" Gyada kai tayi tana faɗin. "Da taimakon Mijinki!" Gyada kai nayi ina kallon wurin, tun kafin tayi parking wurin ya burge ni, "Kakana yana da wasu gidan marayu sannan yana cikin masu tallafawa ƙasashen Afrika da wasu yankunan da ake yake yake, tun tashina na ga yana taimakawa al'umma gaza, haka yasa na tashi da aniyar duk abinda na samu zan bawa al'umma ne. Lokacin da na rike Sarauniyar kyau na Amurka bakiɗaya duk abinda na samu ga tallafawa alumma yake tafiya saboda ina a nawa business ɗin. Alhamdulillahi before I met Faris nake yi yanzu kuwa bayan na hadu da shi sai gaki." Share ta nayi muka shiga cikin building din wurin yayi kyau, haka muka yi ta zagayawa har zuwa lokacin sallah azhar yayi muka wuce office dinta, bayan mun idar ta saka aka kawo mana abinci, ban iya ci dayawa ba na ce na koshi. Wurin karfe biyu da wani abu muka wuce wani babban wuri kamar makaranta haka muka shiga sake baki nayi ina kallon wurin. Ba shago bane kamfani ne na dinka kayan zamani. "Anan wurin babu abinda ba a yi na koyar da sana'a, nan wurin dinki ne." Ta yi gaba ina bin bayanta har wani bangare, wurin koyar da kwalliyar zamani ne, sai wani bangare inda ake yin takalmi da jakuna, sai wurin sarka da yan kunne, har da yadda suke narka beart din, sayawa nayi ina kallonta. "Akwai bangarenki!" Ta ja ni zuwa wani luxurious catering inda ake koyar da girki kawai, kallonta nayi ina mamakin a cikin lokaci ƙalilan haka. "Nan wurin idan har Allah ya so ni ba karamin samu za ayi ba!" Kada magana nayi ina kallon wurin sannan ta fito ta tsaya a jikin motarta tana faɗin. "Mafarki ne Allah ya cika min shi, ta sanadin Mijinki!" Murmushi nayi ina jin kamar nayi kuka. "Yanzu Babban addu'ata Allah ya kawo magajin wannan wurin." Hawayen da nake dannewa ne ya shiga zuba min, "Ban san yadda xan kasance ba ranar da aka ce ina da ciki maybe mutuwa zan yi!" Ta fada tana dauke kwallaar da yake zubo mata. "Ba zaki mutu ba, zaki reni danki da hannunki!" Murmushi tayi ta ce min. "Muje!" Muka bar wurin sannan ta kai ni wani gida, yayi kyau gidan tun kafin mu shiga na fahimci gidan marayu ne, kallonta nayi har muka shiga gidan bude motar ta tayi bayan tayi parking, ta je boot ta fara ciro kwalli kwalli ban san yaushe tayi wannan sayayyar ba. "Ya?" Juyawa tayi ta d'aga musu hannu, sai gasu nan dai gwanin ban sha'awa. Wasu iyayen ne suka yar wasu kuma hatsari suka yi da iyayensu suka rasu, abin gwanin ban tausayi har da makafi. Ina tsaye ta juya tana mai d'ago min hannu. Karasowa nayi ina jin wani irin yanayi a tare da ni. "Idan na zo nan mantawa nake da wata damuwa, lokacin da mai babbar daki ta ce ya kara aure musamman Ijlal na ji kamar na mutu, nan ne na dawo na zauna babu damuwar da ta dame ni, babu wanda ya san inda nake. Zainab sai na ji na samu nutsuwar da ban tab'a samu ba, na ji babu amfanin barin shi haka kawayi. Ina sonshi sosai kuma akan me zan barwa wata mace shi bayan nasan ina sonshi." Juyowa tayi tana murmushi ta ce min. "Sai da na dawo duk da zafina, sai na samu shi ba ta amarya yake ba ta ke yake, yadda zaki so shi yake duk wani abin da yake yadda zaki so shi yake bai tab'a yin abinda zai rasa ki ba. Sai naji ina bala'in sonki da shi, Salmanu Faris bai da abinda yake so dama da ƙwaƙwalwar an Adam yayi aikinta amma ke na ga kaunarki da bukatarki a idanunsa, na ga yadda ya damu da idan kika ce bakya sonshi, wannan kalamar shi ya janyo shi gare ki!" Murmushi tayi ta mike tana faɗin. "Zaki ce ya biyani ne nake gaya miki haka ko? A'a ko daya kawai ina gaya miki gaskiya ne!" Ta wuce cikin inda yaran suka taru wata babbar mata ta fito tana faɗin. "Hajiya Nadiyyah barka da zuwa sannu da zuwa Zainab ko?" Ya tambayi Nady, gyada mata kai tayi tana faɗin. "Eh Uwar Marayu!" Murmushi tayi tana faɗin. "Sannu da zuwa kin ji!" Ta wuce muka bi bayanta kayan kaf Yaran sun kwashe, rike hannuna wani Yaro yayi na tsaya tare da tsugunawa a gabanshi. Alama yayi min da hannu wai ya bana murmushi kamar Nady, murmushi nayi na mishi alama shima na ce mishi. "Ai zan yi yanzu nan ya sunanka?" Murmushi yayi ya riko hannuna ya fara rubuta min abu kamar haka Sadiq. "Sadiq!" Ya gyada min kai, "shekarunka nawa?" Murmushi yayi ya saka hannu ya kirga min wato shida, "ajinka nawa?" Primary 2 ya min alamar. Mikewa nayi na riko hannunshi, muka shiga cikin gidan. Gidan yayi kyau ga wasu akwance ga wasu na wasa wasu na cin abinci, har da sabin haihuwa. Hawaye ne ya fara zuba min, duk yadda bawa ya samu kanshi doke ya godewa Allah, tabbas, rayuwa abin so ne da kauna amma wulakanta dan adam kuskure ne kayi cikin karewar jin kunya sai ka haifa ne zaka zubar da shi? Haka wata yar Yarinya ta taso ta zauna a gabana, tana mika min abinci wai na ci. Amsa nayi anan kan ban iya rike kuka na, domin kuka nake tsakani da Allah yadda yaran suke farin ciki yafi kome yi min dad'i. Sai murmushi Nady take yi tana faɗin. "Idan kika zo nan zaki gane Allah da girma yaƙe, domin duk wani lissafinki narkewa zai yi, Alhamdulillahi zuwa na nan ya saka min son Yara ban sani ba ko ban da rabon haihuwar ne!" "Kina da shi!" Na faɗa ina share kwalla da yake zubo min, haka muka wuce a gidan zuwa dare suka zo da Faruq suka dauke mu, aka bar motarta gobe za a zo a ɗauka. A motar da zamu koma ta ce mishi. "My Prince ban ga wani sabon abu ba!" Yayi murmushi ya ce mata. "Baki lura ba ne amma ki yi nazari last zuwanki me kika gani? Me kuka yau ya zame miki new?" "Ni ban ga wani abu sabo ba wallahi!" Mika mana tap din yayi ya ce min. "Yar jarida wannan aikin ne, kuma nasan kun zaga sannan kin yi hoto da yaran nan ga wannan hoton ki duba min da wanda kika yi da su?" Amsar tap din nayi na fara dubawa a hankali har na isa kan wasu yan mata da wani Yaro ban ganshi ba yanzu, sai wadannan yan matan da suke hoton hannunsa, ban gansu ba. "Na tambaye su abu daya shine ina Manya yaran cikin gidan." Girgiza kai tayi ta ce mishi. "Hmmm! Yaran nan anyi Adopted dinsu ne Baby!" Murmushi yayi ya ce min. "Me suka baki amsa?" "Ce min suka yi wannan yaron ya rasu da ciwon zuciya! Ita kuma macen an tura ta karatu ƙungiyar Matan alfarma sun dauki nauyinta!" "Yes abinda nake son ji kenan thank you My Lady, Nady ba emotional na tura ki gani ba abinda na tura ki kenan." "Ban gane ba!" "Zaki gane nan gaba!" Ya fada lokacin muna shiga cikin gidan. Zan fita ya ce min. "Zamu samun abincin dare ne?" "Hmm!" Na faɗa ina shiga cikin gidan, kitchen na nufa na daura abincin dare sannan na shiga nayi sallah Magariba, ina idarwa na Addu'a sannan na fito na nufi kitchen din, na fara aiki kafin zuwa 8:30 na gama na fito a hankali ina kallon parlourn dawowarmu babu wannan haukar, amma da alama matarshi ta dawo da na gama abincin Jollop din kus-kus wanda ya yanka albashi da koren tattsai, jan tattasai, yellow tattasai sai albasa da da karas , pies. Da duk kayan lambu. Sannan nayi farfesun din kifi, na juye a katon wani warms na nufi bangarena da shi don mahaukaciya ce, sai da ya shigo ina sallah isha, ya zauna har sai da na idar sannan na dauka muka fita da shi. Na kai parlourn yana zaune na jera kome kafin ka dawo daki na watsa ruwa, na sauya kaya mai sauki sannan na fita parlourn turare na fesa, Nady tana zaune daga ita sai wata yar shit da wando tayi bala'in gashin kanta ta kame shi, murmushi nayi mata nace mata. "Kin san muma buzaye muna da gashi!" Ina fada mata haka tayi dariya, tashi nayi na koma kitchen na dauko ka Faruq, na ji yana kiranshi a waya, na ajiye yana zuwa na mike na gyara zaman mayafina, na mika mishi. "Allah ya saka da alkhiari na gode sosai Ma!" Ya amsa tare da mana sai da safe. "Na manta da na Mai Babbar daki don Allah na kawo maka?" "Kawo ai can zan nufa!" Kwasar gudu nayi, abincin Oga yake bai san lokacin da ya sake spoon din, kamar an tsira mishi allura ya biyo ni, ya samu na gama abinda nake yi na cire mata na wrap dinsa sannan ka saka a kular, sai na shi da na Nadiyyah na fitar kafin na d'ago kai. A zafaffe ya nufo ni da sauri nayi baya. Ina zare idanu "kada ki sake irin wannan gudun zan mugun sab'a miki, baki da hankali ne?" Sunkuyar da kai nayi nima sai yanzu naga rashin kyautatawa da nayi ya tsaya yana kallona. "Idan kika sake irin wannan sai na kashe Faruq ɗin!" Da sauri na d'ago kai ina kallonshi bakina dauke da magana amma na kasa furtawa idanuna kawai zaka kalla kasan a matuƙar tsorace nake da shi. "Kika wasa ne ki kara gwadawa!" Daga haka ya bar min kitchen din yana tsaki!" Rufe fuskana nayi, kafin na fita sannan na.wuce wajen Baya wurin abincin zama nayi na fara cin abincin. "Ina yake?" Ya koma dakinsa. "Abincin fa?" Murmushi tayi tana faɗin. "Ki dafa mishi tea da wani abu ki kai mishi, please kada ki kara gudu a gaban Faruq!" Gyada kai nayi, sai na kasa cin abincin ashe haka abin yake? Duk yadda yaso ya ci abincin sai da na haramta mishi, sai naji abincin ya sire min a kai, ban iya ci ba n a tashi ka kawo musu nasu abinda na dafa da zasu hada da kifin. Ta ci kaɗan ta kwashe abincin ta wuce da shi wurinta. Ta ce min. "Please ki masa wani abu kin ji!" Gyada kai nayi, na shiga kitchen na hada tea, a karon farko a rayuwata da naji ina kuka saboda ya ki cin abinci, tabbas so da Ciwo don kuka nake tsakanina da Allah har na gama mishi tea da snacks na shirya a tire, na kai dakinsa. Buga kofar nayi naji an yi gyaran murya. Ina shiga nayi ido biyu da Ijlal ajiye abincin nayi, tana kwance akan gadon. Dauke kai nayi domin Yarinyar nan yar iska ce ina zaune ya fito. Daure da towel, kallon yadda na sunkuyar da kai yayi ya ce min.."ki tafi da shi zan zo dakin." Wani irin hantsilowa Ijlah tayi akan gadon tare da cewa...... [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 55 "Ina zaka? Dakinta? Yaushe kika fara kwanciya da juna?" Ta mishi irin wannan tambayoyin lokaci guda, da yake shima namijin duniya ne da, Wani irin taku ya iso kamar wani giwa ya tako gabana ya bani amsarta. "Na ce ki je!" Ya faɗa yana goge kanshi, juyawa nayi na bar daki, domin yadda na ganshi babu kaya a jikinshi ga jikinshi ya bada wani six figures, ga wasu ruwa da yake bin fatar jikinshi,alamar yana pygm kenan. Wata irin kasala na ji ya sauko min kamar zan narke a wurin, Omo dama haka dan mai babbar daki ya hadu ba kaya, yadda ya daura towel din kawai abin kallo ne balle, domin yadda ya daurata soke bakin towel din yayi bakiɗaya he look hot and sexy! Wani yummy nake ji jikina yana yi tsabar yau ma ganshi ba kaya, duk da ranar da muka fara tab'a juna a dakin Mai Babbar daki, ni ce ba kaya a jikina sai ranar da ya zo gidanmu, wani irin kunya ce ta rufe ni, har na isa wurina na fita zuwa kitchen na juye tea din da yake mug din, na sake saka shi a kan wuta yayi zafi sannan na juye yar karamar flast, sannan na dawo da shi parlourna na wuce ban daki,wanka nayi sosai, ina cikin dauraye jikina na ji hayaniya sama-sama tab'e baki nayi na cigaba da wanka na, ina gamawa na fito daure da towel, na fito na wuce wurin wardrobe dina, na shiga duba nightgown din da zan saka, a hankali idanuna ya sauka akan wata yaloluwar rigar barci. Murmushin gefen baki nayi ina kara kallon rigar baki ne mai wani irin net wanda ya hade gaba bakiɗaya babu abinda zai rufe, kama daga Boons dina har zuwa uniternation dina, a hankali na dauko haka kawai nake jin wani irin shauki. Haka yasa nan da nan na dauko humra, kwalacca, da mysterious oud oil dinsa da man kwakwa na fara shafe jikina da su. Amma akan me nake haka? Sai naji jikina yayi sanyi ba dai akan shi nake wannan aikin ba? Take na mai da kome na ajiye na ciro riga da wando na saka bakina alekum an kama uwar amarya da ango, na bi lafiyar gado na kwanta atow sabon salo, haka kawai ka shiga hurumin da ba nawa ba, ina kwance gefen da nake kwance akwai fitilar da ta ɗan haska gadon ban kashe shi ba, ina iya hango wanda zai shigo. Na ji motsinsa da yake ya shigo yana waya, a hankali yake magana amma.daga yadda yake maganar kamar ranshi a b'ace yake, haka sai ya sani son jin gulmar, don haka na shuri takalmina na fito parlourn yana tsaye sanye da rigar barci shima kamar nawa, shi nashi fari me adon blue ni nawa milk Mai adon pink, kallo daya muka yiwa juna sai dai idanuna ta kasa jure ganinsa haka sai da ta kara d'agowa ta kalle shi. Wato rigar bai saka bottom ba, sannan ita kanta wandon ya subhanillah, wannan gayen ya haɗa kome domin wandon yadda ya sakata kamar a jikinshi na fara ganin maza sun saka wando, yadda wandon ya ɗan zauna a maranshi zuwa kugunsa da bakin wandon ya bada wani irin tattara, kai anya ba wani abu aka min ba, a'a ko dai kiss din da ya min ne da safe yake son haukata ni, b'sc sai nake ganin kome na shi kamar yafi na kowa yau din nan. Ga cibiyarshi yadda ya bayyana sai na ji kamar kaf duniya babu wani superhero irinsa. A hankali na zo wucewa amma duk da haka idanuna suna kanshi, jin shi nayi ya fisgo. Ya Salam, Ya Allah ga bawanka nan zai haukata ni. Wallahi da ya wani juyo ni a in styling romantic na fado kanshi sai ji nayi kome ya tafi wata duniya rungume ni yayi yana cigaba da wayar shi. Da alamu Maganar mai muhimmanci ne domin ya juya swahili, hura min iskar bakinshi yayi saboda yadda na kare shi da idanu. Ina kallon bakinshi wani motsi bakin yake yana fitar da words gently. Kmaar mace dama haka wasu mazan suke da yanga kamar mata ko dai maganar shi ce a waya haka? Bakinshi na ji akan hancina. Na lumshe idanuna na bude akanshi bakinsa yana kamshin mouth fresh na mint. Bude idanuna nayi a hankali ina kallon shi. "Thank you!" Ya furta idanunsa na kaina. Saka wayar yayi a cikin aljuhun gaban rigarshi, ya ce min. "Flower!" Ba sai na ji kaina yayi wani irin narkeke ba, na ji like it is only me a cikin univers din anya mutumin nan ba Jupiter yake son cillani ba, hannunsa ya kai ya d'ago kaina ya ce min. "Taya kika gano dress daya zamu yi?" Ya Allah anya ba wani ya jefe ni da asirin kauna ba? Yau daya sai na manta na tab'a furta mishi bana sonshi. What idan yayi against dina akan na tab'a ce bana sonshi da sauri na fara kokarin kwace kaina yayi min magana da wata shu'umar voice. "Relax!" Shi kenan, ai kuwa take na ji kamar wani abu ya soke ni a zuciyata har sai da na ji kamar ciwo aka ji min na shiga ƙoƙarin rike kirjina a hankali ina sunkuyawa ƙasa. Tallafo ni yayi ya ajiye ni kujeran parlourn, har lokacin ina rike da kirjina kwalla ya cika min idanu. Ruwan da na ajiye mishi a gora ya bude min ya bani da hannunsa. Jin bugun kofar parlourn da karfi yasa ni, razana tare da yin tsalle akan kujeran ruwan ya shige min hanci na fara tari kamar zan mutu, wani irin birkicewa yayi yana taping bayana da sauri da sauri, har na daina ba a daina buga kofar ba. Idan ya ce Ijlal bata gundire shi ba yayi karya, yarinyar nan bata da mutunci bata da kunya har gara Zainab nata akan na Ijlal. Yana mikewa zai fita a fusace na riko hannunshi. "Me zaka mata? Babu amfanin rigima da ita!" Na faɗa mishi. A hankali ya janye hannunsa ya nufi kofar. "Ko don cikin jikinta yana da kyau ka mata uzuri!" Yadda na ambaci cikin jikinta sai jikinshi yayi sanyi, ya dawo ya zauna. "Ba don akan kwana anan ba ne? Ka je ka kwana a wurinta. Kuma ai bata yi karya ba yaushe muka fara kwana daki ɗaya. Babu amfanin rigima akan abu daya ka je can!" "Babu inda zanje." Ya fada yana mai dafe kanshi da yake sara mishi lokaci guda tayi mishi ruin Abu me muhimmanci da yake son samu tuni ya manta da wani abu ya dauki tea yana sha yana jin tana buga kofar har da ihunta. Bai bude ba bai fita ba sai can wurin karfe sha daya ta koma ɗakinta. Fita yayi ya dauko laptop dinsa, ya zo ta fara aiki ina kwance a parlourn har barci ya gaba da ni. Karfe daya da rabi ya mai dani daki domin ina bude ido ya ce min. "Kina jin fitsari ne!?" Girgiza mishi kai nayi, ya ja bargo ya gyara min sannan ya tofa min addu'a ya tashi ya shiga ban daki yayi alola, sai da yayi Sallah ya jima yana addu'a, ni nasan shi mutum ne mai yawan ibada. Ban kuma sanin kome ba sai dai jin shi ya zo ya kwanta a bayana har ya rungume ni zuwa kirjinshi. A hankali sai na narke a jikinshi kamar wata mage ga wani dumi dumi da yake fita a jikinshi mai haɗe da kamshin turarensa mai kara hargitsa min lissafi. Ɓalle botir rigarshi yayi ya juyar dani ina mai shiga cikin rigarshi. Waw na fada a raina duk da barcin da nake ji sai na ji kome ya tsaya min na nime barcin na rasa a hankali naji ina son na saka wannan rigar barcin, a hankali na zame jikina. "What?" "Kayan nan ya dame ni?" Na faɗa ina tura baki. "Kwanta dare yayi!" "Ni dai zan cire!" "A'a nace!" "Ni dai oo!" A hankali ya janye rikon da yayi min ka mike a hankali na sauke kafana kasa, kafin na tashi tsaye sannan na nufi wardrobe dina, rigar na ciro a hankali, na wuce zuwa parlourn. A hankali na watsa ruwa tare da amfani da showel gel na lady Gaga, sannan na goge jikina gashina da ruwa, na dauki rigar barcin na kalle shi da kyau sannan na saka. Yan nonuwana masu kama da na masu kirgan dangi sun kara fitowa. A hankali na kalli kaina a madubi, ruwa na sauka a kafadata yana jika rigar towel na dauka na goge gashin sannan na fito, tsayawa nayi a gaban kofar ban dakin. Ina mai dafe kofar ban dakin ina kallonshi daga kwance, ko ya lura akwai abinda nake tura mishi ne ya sashi, kunna hasken wayar hannunshi gashina da na baza shi suka rufe min fuska ya taimaka wurin boye min fuskana da kyau yadda ba zai zarge ni da wani rashin kunya ba, sannan abin da ya kara saka shi tashi zaune garin kome a zahiri ba wani a mafarki ba, tasowa yayi ya nufo ni, tare da riko hannuna ya kai ni wurin kwanciyata ya saka zauna, fita yayi ina ta mamaki can sai gashi da handry, wallahi mutumin nan yana zuwa ya jona da wuta ya shiga busar min da gashina. "Ban san me yake damunki ba, amma ya dace ki gane a abinda ya shafi lafiyar ƙwaƙwalwa da kiwon lafiyar jiki ba a buqatar tarzoma idan rai da zuciya yana b'ace, yana kallo bugun zuciya. Kin san ni likita ne nasan haka ki kwanta idan na samu nutsuwa ko an jima zan takale ki da rigima domin mu yi yaki." Yadda ya fada nan sai na ji jikina ya mutu, wato ya fahimci jaraba nake ji ko me? Wato a yau na zubarwa matan duniya darajarsu tunda na kasa jurewa na kai kaina gare shi. Dan bakara idan na kara kai kaina gare shi ku kwashe min albarka har da yan comments section, yau na tafka abin kunya tunda na kasa tsayawa a matsayina y'a mace mai class na kaiwa sikagon nan hari ya dawo min d makamai, idan ya kara zuwa min da wani batu na sake jiki da shi duk inda kuka ganni ku rufe ni da duka tunda abin ya zama haka na sauka daga muqamina, na yar kare hakkin mata masu taurin kai yau dai daya na kwafsa. Kwana ya gama ya ajiye handry din ya bude wani karamin aljuhun mirror na ya dauko min karamin bam ya kama min gashin saka-saka, sannan ya dauki hula ya saka min yana faɗin. " Da wancan kayan kika bari na fison shi." Ya faɗa yana gyara min kwanciya ta. Kasa motsi nayi domin duk lokacin da na d'ago kaina zan ji kamar ni yake kallo. A hankali ya juya min baya, a burinsa shirin da yayi sai ya gigitatta domin kuwa yadda take kallonshi yayi tab'a shi which means bata tab'a ganinsa a haka ba sai yau, amma Ijlal ta b'ata mishi show baya jin ko sha'awar mace, don ranshi yayi azabar b'aci amma ya share ya bar kome kamar bai san anyi ba, sannan ita kanta Zainab din tayi kokarin wurin dakatar da shi. Dakyar barci ya dauko shi, sai wurin asuba za a shiga sallah ta farka, ya nufi ban dakinta yayi alola ya fito, parlournshi ya samu kaca-kaca har cikin dakinsa, jallabiyarshi ya dauka ya ce Allah ya kyauta kawai. Da zai tafi massalaci ya nufi dakin Zainab ya tashe ta ya ce mata. "Ko zaki gyara min dakina ne is messing" yadda yayi maganar na kalle shi sai na hango kamar rokona yake, gyada mishi kai nayi ina mikewa tare da yin wani jahilin mika, kafawa yan kananun boons dina idanu yayi tabbas yanzu ya hango da cewar kayan a jikinta wallahi jiya bai fahimci kome ba. "Idan na dawo zaki min tausa?" Juya idanuna nayi cikin wani irin yauki da yanga nace mishi. "A dawo lafiya!" Da sauri ya fita yana kame kanshi kada ya rasa alolanshi." A kofar gidan ya tarada Faruq yana jiranshi. Mika mishi hannu yayi suka yi sallama, sannan ya bude mishi motar ya shiga kasancewar gidan da kewayenta security ne ta ko ina, suka nufi massalaci bayan faruq ya shiga. Bayan ya bani umarnin na gyara mishi dakinsa, sai da na fara sallah ban yi wani addu'a ba na nufi bangarenshi bayan na sauya kayan jikina zuwa riga da wandon jiya daddare sannan na fito na ga yadda aka mishi kaca-kaca da parlourn, a hankali nake gyara parlour ina tattara kome, bayan na gama na wuce dakin tas na gyara na wuce ban dakinsa na gyara shi daidai ya shigo dakin, Allah yasa da zan shigo na sauya kaya, yana shigowa naji yayi sama da ni. Sauke ajiyar zuciya nayi dazun fa kamar wata mara zuciya na amsa mishi yanzu kuma ya sake zuwa ya dauko ni, gaskiya zan taka mishi burki ai wannan keta haddin aunty Kwailaye yake yi idan shi ya manta abinda yayi tow ni daram yana zaune a raina. Jin bakinshi a dokin wuyana yasa nayi wani lakwas. Wato mutumin nan yasan kan duniya, domin lokaci guda na ji yana lasar wuyana zuwa kunnena, wani irin jumping naji zuciyata tana bugawa, take na ji na sake mutuwa ina jin Aunty J dinsa ta motsa, bakiɗaya naji wani irin shock, ban san lokacin da na dan fisge jikina ba ina jin kamar xan fad'i, ya tallafo ni, tare da juyar dani fuskana ya riko da hannunsa dukka biyu, ya lashi bakina. A hankali yana kallon yadda na lumshe idanuna. Goshina ya cigaba da sumbata, lallai ni ce munafukar kaina kuna gani lokaci guda nayi laushi na mikawa gayen nan kome, a hannun yake ƙara saukowa har bakina anan ne ya shiga min wani irin kiss da ban san cewa gwiwata zata iya cin amanata ba sai yau, domin bakiɗaya na rasa karfin da zan kwaci kaina ji nayi na tafi bakiɗaya mutumin nan ya riko ni gam, ya cigaba da bani wani irin yanayi da na kasa jurewa ban san lokacin da mara kunyar hannuna ya fara tab'a jikinshi, tare da biye mishi muna cinye bakin juna. Kut lallai ba yarda ni da jikina bani da iko da shi sai abinda Salmanu Faris yayi da ni, domin bakiɗaya sai da ya dangana da ni gadonshi, muka zube a kai muna sauke numfashi, kafin ya kalli yadda na dafe gadon da hannuna biyu, ya saka bakinshi ya fara cire min bottom din rigar jikina a hankali yana yi yana kallon yadda nake kara damke zanin gadon. Bakinshi na ji a tsakanin kirjina, ya sumbata a hankali har ina jin sanyin lips dinsa. Hannunsa ya kai dukka biyu ya sake rigar jikina ya zube a kan hannuna da yake dafe da gadon A hankali ya kai bakinshi wuyana yana sumbata a hankali, yana kallon yadda nake yatsina fuskana, murmushi yayi ya cigaba a hankali yana kuma sauka a kasa, bakinshi naji akan Nipples dina yasa ni bude idanuna da sauri ina ƙoƙarin hana shi amma ina bakinshi ya saka ya rike yana min wani irin kallo da idanunsu da suka yi fici-fici, 08130269641 [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 56 Na mutu akanshi, ashe cika baki nake akan shi ba zan iya kome ba, eh ba zan iya kome ba tunda gashi nan na kasa hana shi kome, bakiɗaya na mika mishi duk abinda ya ga zai iya gani nan. Shi kanshi bai taɓa zata cikin sauki zan bashi haɗin kai ba, daga ni har shi mun yiwa wani irin tafiya daga cikin duniyar da muke mun bazama izuwa duniyar da babu kowa sai ni da shi. Sannu a hankali ya ture ni izuwa gadon a lokacin abu daya ya rage domin daga ni har shi mun gama birkatawa juna lissafi a yadda nake mai da mishi martani yasa shima samun nutsuwa da kwanciyar hankali na amince da shi, sai dai ya min rumfa da fadaddar kirjinshi, sannan ya ja duvet na shimfidar gadon ya lullube mu, kawai muka ji wani irin “burumm” an danno cikin dakin da wani irin karfi. Daga ni har shi kasancewar mun shagala, sai da muka razana, da wani irin tashin hankali muka ture juna, na ja mayafin na rufe kirjina da ƙarfi, idanuna sun rufe tsabar tashin hankali, baa tab'a cin zarafina haka ba. Na ja duvet har kaina, shi kanshi a wani irin rud'e yake kallonta. Ta kuwa tsaya kikyam a kofar dakin, tana huci kamar zakanya. Daga ni har shi sai abin ya zame mana kamar abin kunya domin ba dad'i abin. Wani kukan kura yayi ya wanda yasaka ta yin baya da sauri amma ina ya cimmata, ban tab'a sanin haka yake idan ya fusata ba. Sai wannan abinda ta aikata domin dukarta yake kamar ya samu jaka ta ko ina ƙwallo da ita yaƙe. Kamar zai hallaka ta, amma ihun da take da maganar da take na rashin kunya da rashin d'a bai saka ya bar dukarta ba, sai da na dauki kayana na saka nazo na shiga kokarin raba su, amma ina wurgi da ni yayi yana faɗin. "B'ace min da gani!" Ihun ta ya saka nady fitowa, amma bai fasa dukarta ba, gashi a bakin kofar suke, haka yasa nayi maza na rungume shi ta baya tare da kifa kaina a bayanshi na sake wani irin kuka, da ya saka shi dole d'aga hannunshi a kanta. "Don Allah kada ka yi kisan kai, don Allah ka kyale ta, ni dai ka kyaleta." Na faɗa ina kara rungume shi, ita kuwa da ta ci duka cewa take. "Wallahi matukar ina raye ba zaka tab'a zama da Zainab ba sai ni daya duk matar da zata dauki cikinka ba zan Barka ka zauna da ita ba. Sai dai idan bana numfashi." Yadda ya kai mata duka na tare sai a kafana, kwala ihu nayi tare da rike kafana, da yake min wani irin azaba, da sauri ya manta da masifar da yake ya koma kai na. "Sannu mu ga Ni!" "Ku buɗe min kofar don Allah kada ku kashe rai!" Inji Nady da take bakin kofar. Tashi yayi ya saka kafa ya ture ta can sannan ya bude kofar wa Nady, ganin yadda nake zaune ina matsar kwalla, ga Ijlal can tana kokarin mikewa, "kashe ta zaka yi? Ko ka manta ciki ne da ita?" Ta shiga ƙoƙarin d'ago ta, a raina kuwa addu'a nake Allah yasa kada itama ta samu rabonta. "Sake ni juyar banza!" Ta fada tana tashi da kyar, don ta daku, haka ta fita tana zaginmu har shi din, dawowa kaina suka yi na fara dariya, har da rike ciki ina kallonta. "Waye ya gaya miki ana mata gwaninta?" "Ku fita min a daki kada na kara ganinku bakiɗaya!" Ya buga mana tsawa gabakidaya muka bar mishi dakin yayi tsaki, muna fitowa Nady ta ce min, "ki yi fatan Allah yasa kada ya zama madoki, domin babu amfanin namiji ya zama madoki!" A lokacin na tuna abinda ya faru, na kalleta da kyau na ce mata. "Idan ke bakya jin kunyar wani ya ganki kina tare da mijinki, ni dai da kunyata. Sannan!" Ban kai ga rufe baki ta ce min. "Yaushe kika fara son mijin har ki kwanta da shi naga dai ba wani abu ba ne a wurinki?" Sake baki nayi ina kallonta, ta gyara tsayuwarta ta cigaba da cewa. "A sanina dai ko me za yi bai dame ki ba, so kawai daga baya mu ga kina wani mishi iyayi mijin nan dai nawa ne na bar muku, so ban ga laifinta don ta ce kada ki kusanci mijinta ba, ai ke kika gaya mana bakya sonshi." Da gaske Nady take magana ko kishi ne ya sakata fadar haka. "Na lura da duk abinda za a yi matukar kina wurin sai ya nuna ke gwana ce kuma kin iya, don yana sonko ba yana nufin mu bamu da daraja ba ne,.sannan da nazo ina niman maganin matsalata ba wai na manta ke kishiya ba ce, don haka daga yau kowacce ta tsaya iya inda take tunda ko an zauna lafiya sai an nuna ke gwana ce, mtseew" ta ja min tsaki ta bar wurin, tun daga lokacin tsakanina da Nady ya zama babu shiri, zaman sai ya koma babu dadi sannan nima da na gayawa Yeemar shiru tayi kafin ta ce min na fita harkan kowa na kama kaina. A cikin yan kwanakin Arfa ya kama, dama ban samu yin tun farko ba, saura kwana biyu rak na fara azumin, ina kwance da kur'ani nayi wasa da kwanakin don da na sauke kur'ani, shigowa yayi ya tsaya a bakin kofar yana kallona. Dauke kai nayi na cigaba da karatun, ganin haka ya shigo da sallama ya zauna shiru ne ya maye gurbin wurin bakiɗaya, can da ya gaji kuma yasan sarai ba zan mishi magana ba ya ce min, "An kawo saniya daya da raguna uku, na kune, kayan cikin kawai zaku ware min." "Hm!" Nace mishi na cigaba da karatu. Fita yayi na tashi zaune duk sai na ji babu dad'i, bayan fitar shi can kamar an wurgo Nady, har ta manta da kashedin da tayi na kowa ya zauna inda yake ta shigo tana min magana. "Zainab ya kike? Ya ibada," "lau!" Na faɗa a takaice, ina cigaba da karatu, can ta ce min. "Dama akan layyar ce baki ce kome ba." Ajiye littafin nayi na zauna tare da haɗe rai na ce mata. "A kaina kike da zan gaya miki abinda ya da ce? Zamana kike yi da zan tsara miki abinda ya da ce dake? Ke kika ce kowa ya tsaya inda yake and now me kike bukata? Don Allah fita min a parlour bana son tashin hankali." Tashi tayi zata fita har ta kai bakin kofar ta ce min. "Ranar naji haushi ne amma ba wai ina nufin haka ba ne." "Don Allah fita!!" Na nuna mata hanya ina mai juyawa ga karatuna, duk da ban ji dadin haka ba. Amma na nuna mata nima mutum ce akan namiji ɗaya gaya min magana na kyale ta ai ta ci banza. Washi gari arfa, mijijn ya koma hannunta, haka tayi ta rawan kafa da na jiki, ni a tunanina ma Ijlal zata mata hauka sai naga ashe ni ce dai Ijlal bata kaunar na hada shimfid'a da Mijinta domin bata yi haukar da tayi ranar ba,, washi gari da aka tashi da ruwan sama kuma ranar sallah idi babba, don haka ban yi kome ba ina cikin shiri ya leko ya ce min. "Ki shirya zamu tafi tare!" "Hmm!" Na ce mishi, na gama cikin doguwar riga ta lace bubu,na fito sanye da farin hijab kasance lace din lemon green ne, takalmina da pose din duk farare ne, haka na fito na nufi hanyar waje, sakamakon buga gidan da ake, ina zuwa naga Sailuba ce da Wildat. "Barka da safiya, Uwar sakonni." "Barka dai ku shigo!" Na bude musu kofar kayan snack ne a manya-manyan bokatai har guda shida. An kawo su a mota ne, ajiye min nawa suka fara tare da cewa. "Inji Mai Babbar daki wai kawo muku, tasan bakiɗaya lafiya ba zaki samu damar yi ba." Murmushi nayi na amsa sannan na wuce ciki da shi. "Ina sauran matan gidan an kawo musu suma!" Suka fita waje,ina kai nawa kitchen na rufe sannan na fito na duba shi ko zai yiwa matansa magana sai gasu nan dama suna ji iskanci ne, komawa Parlourn nayi na zauna ina jiran naji me zasu ce, suma aka basu nasu ina ganin Ijlal take yatsuna fuska har lokacin fuskartar bata sauka ba, na cewa Sailuba. "Zo ki amshi sakona!" Ta bi ni, na juya na cewa Wildat. "Tawo nema!" Haka ta biyo ni, muka shiga cikin daya dakina na fita zuwa dakina na ciro dubu-uku uku na basu tare da cewa. "Ku mika min sakon godiyata ga Mai babbar daki!" "Na gode sosai!" "Yawwa tace a gaya miki idan aiki ya miki sauki ko zaki shigo ki san yadda zaki mata da namar?" "Kada ta damu zan shigo!" Na rako su muka fito sai kallon fuskana Ijlal take ni dai ban bi ta kanta ba, mijinsu ya saka mu a gaba shi da faruq a gaba mu kuma a baya Nadiya ce a tsakiyarmu, har muka isa masallaci, muka zauna aka yi huduba sannan ka a yi sallah, sai da muka yi addu'a. Kafin muka taso zuwa gidan. A hanya yana zaune a gaban na ce mishi. "Sadauki!!" Juyowa yayi ya kalle ni Dan aro nutsuwa nayi na ce mishi. "Ko zaka taimaka min a ajiye ni a cikin gida anan nan yi aikin sallah na!" Shiru yayi kafin ya ce min. "Mai babbar daki ta gaya min amma na gaya mata tayi hakuri, ki yi aikin sallah nan za a kawo aikinta sai ki mata gobe kuma ki yi naki!" Yadda yayi maganar ya sani fahimtar ya gama magana kenan, gobe zan amshi ragamar shi, shine baya son na cinye kwanakin a hanya yawon aikin sallah, "mtseew yar shishigi!" "Su tunkiya an shiga abinda ba ayi da ita ba!" Ina fadar haka, ta juyo zata min rashin kunya na ce mata. "Kika yarda kika zage ni sai naci ubanki!" Na faɗa kai tsaye, "ba dai Ubana ba!" "Sai na wa?" "Oho!" "Na zata nawa zaki ce!" "Idan aka ce naki ne uban me zaki yi?" "Me zan yi? Sai na kunna miki wayata ki ji labarin yadda aka kwana a ragaya, tunda Ubana bai tab'a matse yar kowa yaci ya goga mata goga masu ba." Na faɗa daidai Faruq yana niman hanyar fita a cunkoso. "Wallahi baku yi shiru ba sai kun fita min a mota;" kauda kaina nayi ta ce min. "Idan bai bi mata ba ya kashe abokansa saboda abin duniya!" "Shi yasa yake yawo ko ina kuma yake abinda ya so, Uban wata kuwa ko aure ya je nima ba za a bashi ba, ragowar yan ga ruwa, yar ma kwakule Yaran Mutane" da yake bata da kunya dauka nayi zata share kawai ta yo kaina zata dake ni, yarinyar da na girmeta, ai kuwa na cire takalmina tana mikewa na kwad'a mata a goshinta sai ga jini ya wanke Nady, ita kan ta kasa magana, sai bin mu take da idanun. "Jini fasa min kai kika yi?" Tsabar gudun da Faruq yake bamu san ya iso gida ba, ashe Uba taresa ne ya ce ya sauke mu, haka muka fita tana ihu, shima ya fito ya tsaya a kofar get din ya ce min. "Ba gidana ba sai dai ku je can ki karata!" Wani irin malalacin kallo na yi mishi, sannan na ce mishi. "Ba zan bar kofar gidanka ba sai ka sallame ni, wallahi ka ji ba zan mia da iyayena kananun mutane ba." Zuba min idanu yayi yana mai dunkule hannunsa. Ita kan jin yace kowacce ta kama gabanta tayi shiru tare da rike inda jinin yake zuba, ni kuwa ko danasani ban yi ba. Zuba min idanun yayi ya ma rasa abin cewa kawai ya ce min. "Ki tafi gida nace," "idan na tafi wallahi baka isa ka dawo da ni ba, kuma babu me dawo da ni don haka bani hanya idan ka shirya korata sai ka bani damar tafiya bakiɗaya" Ni kaina na san ban kyauta ba, amma ba yadda na iya ne, don haka na shige cikin gidan, shi kuma ya fusata sosai don haka ya shigo tare da cewa. "Fita min a gida, idan kin gadama kada ki dawo!" D'ago kai nayi ka kalle shi, kafin na ce mishi." Ba zan fita ba, sai ka sallame ni!" Yau na gane cewa duk dadinki da kishi sai ta nuna halinta, ranar da Yake dukar Ijlal ni ce na hana shi, haka amma ni yau ina ganin Nady ta karkad'e jikinta, tayi gaba. Sai naji hankalina ya tashi sannan na kara hango wautata da nake zakewa, ban san ya aka yi ba, sai ga kiran Mai Babbar daki. Yana ɗauka ta ce mishi. "Kul naji ko na gani kada ka sake ka kore ta gida baka da hankali ne? Tayi min daidai da ta gaya maka ba zata bar gidan ba sai da shaida idan an gama hidimar sallah ina nimanku har da matanka!" Cire wayar yayi yana faɗin. "Wallahi zaki san baki kunya." Ya wuce ni yana min tsaki. "Wannan kuma ba matsalarka ce, na kara gaya maka har kwanan gobe bana sonka, bana kaunarka har duniya ta tashi ba zan so ka ba." Cak ya tsaya ba tare da ya cigaba da tafiya ba. Na juya nima na cigaba da cewa. "Ko jini na hada da kai sai na zubar balle kuma bana fatan haka ya haɗa ni da kai, daga lokacin da ka fara saka ni a gaba ni kuma sai na tabbatar maka da na zame maka tunani!" Daga haka na wuce shi yana tsaye, yana jin ya rabu da kalmar bana sonka amma ashe yana nan a ranta, me yasa ta bashi damar wasu abubuwan da ita? Yaudara ce ko me? Haka aka yi yanka aka ce kowa ya zo ya dauki nashi, ni kuwa naki fita na bar musu kayansu a nan, ina jin hayaniyar Ijlal da Nady, amma ban fita ba. Ina kwance a parlourna. "Assalamu alaikum!" D'ago kai nayi ina mamakin waye haka? Maluma! Da wani irin ihu na nufe ta, ai kuwa ta kifa min mari sai da na zube, bina tayi ta riko kunnena ta kai ni uwar dakina ta rufe ni da duka bayan ta rufe kofar, sosai Maluma tayi min shegen duka, ta fito tana huci. A parlourn suka hadu ta tsaya tana sauke numfashi. "Kada ka kara kiran Abbanku ka gaya mishi, ya zo ya rarrashe ta ka same ni ta wayar Abid zan zo na ci mutuncinta, idan bata fita ta dauko kason ta ba ka raba sadaka!" Ta fita tana fada. Shima da yake munafiki ne sai gashi ya shigo dakin ganin yadda na cusa kaina cikin cinyoyina ina kuka, yasa shi cewa. "Ki je ki dauki kasonki!" D'ago kai nayi ina kallonshi kafin naji wani irin hawaye mai zafi ya zubo min. "Ka haɗa ka bawa Nadiya da Ijlal, ni kuma ka fita bana son ganinka!" Ya zata wasa ne haka ya rasa yadda zai yi da namar, ni kuma na rantse ba zan dauka ba, kuma ya tabbatar haka, sosai na dauki zuciya kuma ban ji a raina na dauka ba, shima da yake dan kanshi ne sai ya rabawa mutane namar, Allah almusweeru sai ga sako daga wurin mai babbar daki, rabin gudan saniya. Fadar da yake tayiwa Faruq ya sani kasa kunne naji yana fadar, "duk abinda yake faruwa kai kake gayawa Mai Babbar daki duk yadda na yarda da kai sai ka ci amanata!" Yadda yake fadar na gano cewa shi ya gayawa Mai Babbar daki abinda yake faruwa. Tunda ta kawo min namar ma baza shi a kitchen dina na fara kwashe kayan cikin na fito fanfon waje, na fara wanke namar Nady ta kwaso yan aiki. Ni kuwa ni daya sai Ijlal da itama ta kwaso yan aiki, ana ta habaici Allah yasa basu san me ya faru da ni ba, domin sai wurin karfe shida na fara aikin. Na gama wanke kayan cikin saboda akwai kasa, sannan na koma cikin gidan na daura akan gas na rufe abuna. Shigowa yayi ya ga ina ta yankar albasa. Ya shiga zagaye kitchen din amma bai kai ga zuwa inda nake ba ya fita aka kira sallah Magariba na fita nayi, duk da ban dawo ba sai bayan an kusan sallah isha, ina dawowa na samu ya bude firji yana niman abinci, ban ce mishi uffan ba. Na zuba kayan kamshi a cikin tafashe, domin na bude ne ya tafi da warin kayan cikin, sannan na dauki hanji na saka a pressure pot na tafasa shima na zubar da ruwan na juye a cikin sauran kayan cikin, yana zaune na saka kayan Maggi na rufe da su albasa. Shi namar layya baya bukatar iyyai dayawa, sai ban saka wani abu ba kayan kamshi da nayi amfani da shi tafarnuwa ce da albasa sai tyme, bayan nan maggi star da Ajina-motor kawai na saka sai gishiri. Daga nan na zauna na fara cire namar ina yankawa ina zubawa a cikin wata ƙatuwar tukunya ina gamawa na cire kaɗan na daura a pressure pot, na zuba kayan kamshi na rufe ina son yin shinkafa da miya ne, kayan miya na ciro a firji na fara gyarawa sannan na markade shi, kafin na shiga aikin abincin daren, duk da dare yayi sai na dauki kayan lambu na gyara na gyara. Sannan na wanke shinkafar da na tashi dafawa na zuba mishi carrots green beans, da kuma masaran gwangwani. Mutumin nan yana zaune ina aiki yadda bai min magana ba, nima ban san yana wurin ba,ina jin alamar namar yayi na sauke na cigaba da miyana yana dauko nuna na zuba namar na cigaba da aikina na saka kayan dandano, ba sai kitchen din ya ɗauka ba. [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 57 Hankalina yana kan girkina ya tafi masallaci har na gama abincin, na wanke kayan da na b'ata tas sannan na juye abincin bakiɗaya na kwashe tare da kaiwa dakina na saka tare da rufe dakin har kitchen na dawo abuna, ko da ya dawo daga massalaci ya samu na gama babu alamar ma nayi girki. Girman kai irin na saraki yana damunshi yayi min magana yaki yayi nima kuma ina cike da shi ba zan tab'a shiga harkanshi ba. Har na gama tafasa kayan cikin, na kashe gas din na gyara namar da aka kawo min na cire na soya sannan na cire na dambu, sauran kuma na kulla a leda na saka a firji, sauran kuma na barsu tare da bude windows na kitchen ɗin, na barsu. Har xan fita sai wata zuciya tace min kwashe kayanki, ki zuba a firji haka kuwa aka yi na zuba a firji, na shige cikin dakina bayan na rufe kofar Parlourna na bar key, sai gashi abin duniya ya dame shi, haka na kwana da takaici abincin da nayi na ci, tunawa da nayi da faruq na fito zuwa kitchen n adauki kular da nake zuba mishi na zuba na fita yana waje tare da oganshi, na dan leko nace mishi. "Yayana ko zaka taso ka amsa." Ba musu ya karba yana ta min godiya tare da min sai da safe. Haka na koma abina shima faruq ina bashi ya bar kofar gidan yasin ya gudu ya barshi. Ina zaune a parlourn da yake ban rufe kofar ba, ya shigo ya samu ina chat da Yeemar, ban gaya mata kome ba amma nayi ta mita ina masifar babu gaira babu dalili, sai hakuri take ba ni karshe muka bige da hira. Kamar an ce na d'ago kai ina kallonshi rike da plat na abinci, ban san yadda aka yi zuciya ta kwashe ni kamar xan ce mishi idan ya ci ban yafe ba sai ka kyale shi, na barshi da Allah domin dai nasan ni aka zalunta. Ina zaune a wurin ya fita can sai ga Nady ta shigo tana kalle-kalle, ganin ban kulata ba sai ta ce min. "Amma Ikhlas ina ganin girmanki da hankalinki, shine zaki bawa Babe abinci bayan na mishi abincin? Idan aka miki haka zaki ji dadi? Gaskiya kina shiga al'amarina bayan ni ina ƙoƙarin kama kaina akan akamarinki." Kasa magana nayi ina kallonta. Na kasa magana sai da ta gama maganarta na ce mata. "Shi ya ce miki na bashi abinci? Hmmm Allah zai saka min kuma zai bi min hakkiina domin kuwa ban tab'a shiga hakkin kowa ba." "Kin shiga mana tunda ranar girkin Ijlal ta fada kanku, idan ba haka ba akan me zaki na shiga harkan namiji bayan ba girkinki ba ne, sai idan anyi magana ki na nuna kanki like ba a miki adalci ba!" Kaina a sunkuye saboda mugun ciwo nake ji a raina na ce mata.."Na shiga hakkinki kiyi duk abinda zaki yi?" Na faɗa mata tayi duk abinda zata yi. "Idan ban miki ba ai ke yar gwal ce, shafafiya da mai wacce take da goyan bayan Uwar miji, a tab'a ki ta tsaya kamar ita ta haife ki, ba zan yi kome ba balle har ki kai ga sakawa ya dake ni. Tunda ka lura lamarinki ya wuce hankali!" "Kin ga Nadiyyah Jamil Chiroma bani na kira ki ba, don Allah fita min a dakina tsaki tayi ta fita a dakin, wannan abin ya matuƙar min ciwo. Duk abinda suke yi yana jinta kuma yana jin mu bakiɗaya. Tana fita ya bi ta har daki tana mita ya ja kujeran kitchen dinta ya zauna yana cin abincin ya ce mata. "Tsakaninki da Allah na ce miki ita ta kira ni ta bani abinci?" Juyawa tayi a fusace kamar zata mare shi, amma ganin yadda fuskarshi take a haɗe ta ce mishi. "Amma maganar gaskiya ba a kyauta min ba!" . murmushi yayi ya ce mata. "Ina abincin da kika bani?" Sai tayi shiru tana kame-kame kamar tayi karya ya cigaba da cewa. "Ina ta jiran tun safe babu abin karyawa ita ma da tayi bata ce min zo ka ci ba, shiga ɗakinta nayi na diba saboda batan son magana kawai ta dauke a kitchen amma sai da kika bita da magana Nady? Ina murnan zaman lafiya ya samu a gidana shine kika bullo da tashin hankali, nasan dazun da zainab ce ta ga muna rigima da wata cikinku sai ta san yadda ta saka na daina amma ke har rabawa kika yi ta gefenmu kada ki shiga kema, kin bani kunya kin bani mamaki yau kike gaya mata magana har kina cewa mai babbar daki tana sonta Yes tana sonta saboda ko da bama shiri ta san yadda zata min abinda zai saka raina yayi dad'i, bata da kirki amma zuciyarta ba irin taku ba ce mai muguwar nufi. Ki cigaba da yi kuna ta murna don mun yi fada da ita bayan ita nan da kowacce ku ta watse kasa hakuri tayi ta ji mai yasa baku nan amma yau har waka kike na habaici Allah sarki." daga haka ya barta nan tsaye tana jin wani abu a ranta. Haka ya fita ya nufi kitchen dina ya ga a rufe sannan ya dawo parlourn, kuka nake a hankali ina jin kamar akwai abinda nayi da nake fuskantar kalubale haka, ina zaune ya shigo ya same ni, ganin har lokacin ban d'ago kai na kula shi ba, ya dauki key ɗin kitchen din ya je ya kai, sai da ya ga kitchen din ya duba ko ina babu matsala ya fita, kusan kwana nayi ina kuka don sai lokacin jikina yake ciwo, washi gari tun asuba na tashi don ana ruwa ina tashi na shiga store na dauko wani babban stove da aka saya min, ina fitar da shi hanyar waje na kafa murhuna, sannan na koma inda silingar gas dina yake na shiga janyo shi ina fitar da shi, ina cikin haka suka shigo da Faruq ganin yadda nake gungura shi yasa Faruq ya iso ya dauko ya kawo min inda na ajiye stove din, sannan na haɗa a gida ma da shi muke aikin wasu abubuwan, kuma mai kai biyu ne. Ciki n a shiga na fara fito da kafet na shimfida, sannan na fito da sauran kayan aikin na ajiye su, na koma na fito da namar na kawo na bar shi ya sha iska, kafin na kuma shiga kitchen na fito da duk wani abinda zan bukata, doguwar riga na saka na material na, fara yanka albasa da tafarnuwa, sai attarugu da na dauko. Duk abubuwan da zan yi amfani da shi sai da na fito da su sannan dumama abincina ka fito da shi da tea na ajiye na fara aikina, na zuba nama, na bishi da sauran kayan hadi na rufe na cigaba da aiki, sai da nasha tea na cigaba da aikina. Don gulma sai ga Ijlal da yake masu mata aiki sun gaya mata sun ga ina aiki a waje, ta leko tare da tab'e baki, shi kuma yana parlourn, haka ma ban san ya aka yi ba sai ga Nadiyyah itama tana zuwa ta ce min. "Kin san motarmu tana nan zaki dauko aiki anan meye amfanin kitchen matar so!" Shiru nayi mara ban kulata ba, haka ta gama maganarta ban ce mata kala ba, tana ganinshi a parlourn ta zo ta min magana ta zata zai biye mata ne sai ya ce mata. "Ko fitar da motarki ya waje kafin ta gama nima Faruq zai fitar min da nawa da nata!" "Wai meye matsalarka ne? Asirin da ake fada Ubanta yana yi ne zaka nuna min ya fara cinta." "Har yau Ubanta yana baki ruwan addu'ar wanda nayi imani da Allah ba don shi ba babu wanda ya isa ya iya miki wani a abu akan mahaifar da na san cewa cirewa kika yi aka kara dasa miki da wani? Chance dinki shine ki dauki ciki ko a miki dashen kwayoyin halittarmu, ko karya ne?" Wani irin razana tayi, ni kuma anan waje kukan zuci nake ana danganta Abba da suke yi da asiri. "Prince!" "Karya na yi miki? Amma dai kin san cewa nasan kin cire mahaifarki? Yanzu kin zo kina gaya mata magana, 100% nasan zan haihu da Zainab kece bana tunanin xan haihu dake tunda kin yi wasa da damarki. Asiri kuwa ko baki fada ba tayi min kuma shi ya sussuta ni so what?" Ban ji me tace ba amma ta wuce bangarenta naji an buga kofar girb. Ajiyar zuciya nayi ta saukewa akai a kai, kafin karfe biyu na soyar nama, na fara da kayan ciki sai kuma na koma soya namar, na dambun ina cikin aikin sai gasu Wildat, tana zuwa ita da wata yarinya suka kama min aikin, na tafi nayi sallah na daura mana abincin rana taliya da miyar jiya muka ci sai tamarind juice da nayi mana kuka sha saboda maiko. Wurin la'asar na gama aikin bakiɗaya a lokacin na daura tuwon madara tsari, miyar kuka danyen kuka saboda an shiga damina ne kuma sabon toho ne, sai ga Faruq nan da shi,.shine na mana tuwo miyar kukan na zuba dan ruwan nama kaɗan, kafin wani lokaci miyar ta karade gidan, har masu aikinsu na cewa gaskiya miyar ko baka ci ba sai kasan anyi miyar gargajiya. Bayan na gama ne na kwashe a leda bakiɗaya na cire na mai babbar daki zasu kai mata, sai na mai gidan domin tun safe yake nuna min zai dawo bangarena. Da zasu tafi ne na zuba musu dambu da namar da kuɗi dubu goma, domin ina tsaye ne akansu amma su ne suka tuke min dambun nan tas, sannan suka tafi. Zan iya cewa ba karamin jin dadi na yi ba hatta inda nayi aikin sun gyara min tas, bayan tafiyarsu na hada cake nayi sai donuts da na ajiye kayan aikinsa gobe da safe nayi. Kayan abincin dakina na kai na rufe kitchen din na dawo daki nayi wanka tare da sallah isha, na kwanta ina jin wani irin gajiya. A hankali barci yayi ta daukata, kamar an ce na bude idanuna gabanshi nayi a tsaye tare da Ijlal da jikinta yake rawa. Tashi nayi zaune ina kallonsu.."me kika shigo ɗakinta?" "Wallahi nazo niman abu ne na ga tana barci!" "Zainab tashi ki duba ki gani!" A hankali na gama raba idanuna a cikin dakin ban ga kome ba, na ce musu ."babu kome a dakin!" "Bata shigowar banza akwai abinda ta kawo yarinyar nan na rasa yadda xan yi dake." Fita tayi kamar kazar da ruwa ya mata duka, ni dai ban san me ya faru ba don haka ya ce min. "Idan zaki kwanta kina rufe kofar idan na dawo zan buɗe." Haka ya fita abinshi, Ni dai kwanciya na cigaba da yi. Ita kuwa tana fita ta sauke ajiyar zuciya. Tana murmushi ai bukatarta ya biya tunda ta saka abinda zata saka, wallahi ko zata mutu sai ta haramta musu juna. Da ita suke zancen. Shima dai da ya gama aikinsa ya zo dauki ya kwanta, duk da yasan bama shiri gudun kada wani rigima ya sake fitowa yasa shi kyale ni na, na cigaba da barcina har karfe biyu nafarka sakamakon mafarkin da nayi na Mai Martaba bani mantawa mun tab'a zuwa gaishe shi koda yake dama can muna zuwa fada muna yara,daga baya muka daina zuwa. Wai na je gaishe shi ne muna zaune ya kalle ni yana ta farin ciki, ga Salmanun a gefenshi ya ce mishi. "Zama namiji ba na ragwayen maza ba ne, kai dai ka zama adali ke kuma ki kasance mai biyayya, Allah ya muku albrka!" Na farka daga mafarkin, ban daki na wuce nayi alola da kama ruwa sannan na fito nayi sallah nayi mamakin yadda yake ya barci, sai da nayi har na idar na koma na kwanta sannan ya farka shima ya kalle ni, ya fita zuwa ban dakin yayi alolan ya zo ya gabatar da sallah. Tunda na kwanta ban farka ba sai karfe shida na safe nayi sallah na koma na kwanta. Ba zan iya cewa na gaji ba amma bakiɗaya jikina ciwo yake, da safe na tashi da aikin donuts na hada sannan na saka a oven, yana tashi na fara aikin cire shi ina sakawa a tire, ina gamawa na shiga na lullube da kitchen towel, sannan na daura tuwon shinkafa nayi miyar egusi da ya sha ganda da na zuba nama da kifi, ina cikin aikin ya shigo yana mai kallona ya ce min. "Zan yi baki Please ki taimaka min da nama da dambun da kika yi wallahi." "Lallai fa ba zan bada wallahi ka ji na gaya maka, ba zan baka ba kai ba baki ba ko waye zai zo gidan nan sanadinka ba zan bashi ba, kai baka ji kunyar zuwa gabana da cewa na baka nama, ina cewa kayi idan ba zan dauka ba zaka raba ba? Ko b haka Maluma ta gaya maka ba? Don ga ni yar iska sai na dauka na baka." Cikin wani irin takaici na kalle shi na ce mishi. "Ka je wurin matanka!" Abinci da ya zama dole nayi tunda na shi ne, haka na kwashe tas na zuba a cikin manya plast na alfarma, n ajera a kitchen din na tafi nayi wanka da alola a lokacin da na zo na samu Ijlal tana son lallai ta shiga kitchen dina ta kasa bude kofar.."Ijlal wai meye matsalarki da ni ne? Wai mai na tsare miki ne a gidan nan? Zuwa kika yi, gidan nan kika same ni duk da haka ban yi fushi da abinda kike min ba me yasa ke kike shiga rayuwata ne? Ki wuce." Ba musu ta wuce tana sunkuyar da kanta.. Sai da bakinsa iso ni da shi muka zo muka fitar da abincin, na kunna gas na fara soya donuts dun, ina gamawa na zuba musu a cikin wasu plat na jera a ture yazo ya dauka. Sai namar yana ta kallona yana son ya min magana mana ki yarda mu kalli juna, abin da na sani shine na kawo snacks din da mai babbar daki ta kawo min, na kai parlour ina ajiyewa Nady ta kawo masu nama da dambu a cikin wani katon tambulam ta ajiye musu. Ban san me yasa yake k'in namar ba, ni dai ina gamawa na wuce kitchen na karasa aikina na wanke kayan tas sannan na kwashe kome na mai dasu muhallinsu, sannan na kira Faruq na bashi na Mai babbar daki ya kai mata nata, yana dawowa na zuba mishi har da dambunsa da namar na zuba mishi, kai karshe dai da na shiga kitchen na rufe store. Anan na ajiye namar don na gaji da barinsa a dakina. Lokacin da na dauki tuwona, na zauna zan ci ya shigo. "Please saka min namar da Dambu nan? Don Allah na Nady an samu matsala....... *08130269641* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 58 Kallon renin wayo na mishi kafin a raina na fara tunanin mai ya dace na mishi nima na rama wulakancin da yayi min. *Dole ma kazo yau zaka ga wulakanci* Shiru nayi ina jin shi amma naki na tashi. "Ina magana kin kyale ni ?" "Wai da ni kake?" Shiru yayi kafin ya gyara zaman zaman hularsa da ya sha irin daurin da Naziru Sarkin waka yake. "Please bar kallona mu yi magana." Ya katse min tunanina. "Dama na gaya maka kallonka nake yi? Kai yanzu da kwaso ƙafafuwanka kazo na baka nama ina cewa Maluma tayi ka raba don bakin ciki wanda aka bani baka kaunar nayi gaba shine kazo amsa ka rage min gaba da zan yi ba zan baka na ni zan sammasu ba dai ka ji kamshinsa ba " na fada ina mai daukar key, a dakin na wuce kitchen na zuba musu, a wasu takeaway sannan na fito na kai musu, muna kara gaisawa. "Jiya naga kin yi tamarind juice ko zamu samu?" Tsayawa nayi zan yi gardama amma yadda ake kallonmu sai na wuce tare da nufar firji din ina jin wani irin haushi, haka na fito da gora biyu da suke firji shigowa yayi yana mai kai hannu zai amsa na mai da baya na ce mishi. "Idanunka yana kan duk abinda nake yi wallahi ka fita idanuna tunda ni bana jin magana ka je can ka zauna da masu jin magana, kuma ka kara hada ni da Maluma wallahi sai na gudu kun nime ni kun rasa na rantse da Allah!" Bai wani dauki maganar da gaske ba,ya amsa ya wuce waye abinsa, lokacin da na fito na samu suna ta hira ban san lokacin da na ce. "Bu ra'ayi?" Duk suka juya suna kallona, wato namar da na kai musu mutumin nan ya zauna yana ci, su kuma suna cin na wurin Nady which mean babu abinda ya samu namar Nady tsabar kwadayi ne irin nashi, murmushi yayi yana faɗin. "Fulani Babba ko zaki taimaka ki min da karin dambun ne?" Kamar na rufe shi da duka don masifa idanuna har wani hazo-hazo yake, murmushin yake nayi tare da nufar dakina, yadda yayi maganar a gaban jama'a taya zan ki bashi haka na koma dakin na zuba cin-cin da snacks a cikin takeaway sannan na zuba nama da dambun na juya zan fita sai gashi ya zo amsa, "Don Allah kada ki kara fita, wallahi sai kallonki suke suna fadar wai kin yi kyau!" Harara na watsa mishi nace mishi. "Ina ruwana idan na so fita Allah fita xan yi!" Na faɗa ina shan ruwa sam ya hana ni cin abincin hankalinsa ya kwanta. Da zasu tafi ne ya kira ni na saka babban mayafi. "Madam muna godiya!" "Sannan sunanshi Bashir, wannan kuma Mu'azzam, sai wannan kuma Jacob duk lokacin ƙwaƙwalwa ne muka yi aiki da su a can Amurka, sannan sun zo su taya ni wani aiki ne na shekara daya." Murmushi nayi ina faɗin. "Ayya Ubangiji ya dafa muku yasa a fara a sa'a, ya kuma kawo babban rabo." Murmushi yayi yana faɗin. "Amin Ya Allah!" Suna fita suka fara mishi tsiya. "Prince a ina ka samu kamila haka? Don Allah akwai yan uwanta ne? Wallahi ina son wannan ta dace da kai ba." "Zan dura maka ashar." Ya fada yana murmushi har waje ya raka su yana musu godiya Mu'azzam ya mika mishi sako. "Ka bawa Nady wannan, ita kuma Madam yadda ta ciyar damu ya wajaba a kaina na biya kudi me nauyi!" Jacob ya ce mishi. "Ai dole ne, dan iska ya d'aga mana hankali kamar zai zo ya dauke mu, gashi mun fito hannu holoko!" Murmushi yayi Dr Bashir da ya san ba yau ya fara cin girkin ba ya ce musu. "Ai Madam dole ma a mata kyau, kwanakin baya da yayi wani aiki kusan idan zai wuni sai an kawo abinci daga gida wallahi, ai ya godewa Allah da ya bashi kuku a gidansa." Shafa cikinshi yayi da yake jin wani irin dad'i yaci kalar namarta itama shegen rowa da ta fara koya cikin murmushi ya ce musu."Ya ishe ku haka yabon matata!" Ya juya yana mai barinsu anan. "Brain lover!" Cak ya tsaya sunan da suke kiranshi a can asibitin ya juya yana kallonsu kafin suka ce mishi. "Ka samu wacce ta maye gurbin brain din ko?" Hannu ya saka a cikin aljuhunsa yana me d'ago kafad'arshi alamar bai sani ba, amma murmushin da yake kan fuskarsa ya nuna hakan ce. Sai da suka bar gidan da unguwar sannan ya komo cikin gidan. "Don Allah Aunty Nu'aymah zaku zo wunin sallah? Jibi?" Na faɗa da karfi ina tsalle domin zan bar wannan gidan kuncin idan na tafi sai nayi sati ban dawo ba, zai san ya tab'a ni. Kamar yasan meye a raina zama yayi yaji ina faɗin. "Allah tow me zan kawo muku?" Can ta ce inji Aunty Sajidah na kawo mata chocolate cake, sai Aunty Shukrah na kawo mata nama da dambu. "Inji Umma wai ki zo mata da masar gero!" "Wayyo ni, in sha Allah daga yau zan fara aikin don kada na samu matsala." Can ta ce min Allah yasa kada ya hana ki zuwa. "Ya hana ni zuwa kuma? Akan me zai hana ni zuwa? Cab dijam idan kika ji zuwa daya kenan. " Na cigaba da dariya na, har na gama wayar yana wurin bai ce min kome ba, mai yasa Ikhlas ta bala'in rena shi ne? Me yasa duk wani abinda zai yi don ya nuna mata shi ne sama da ita take nunawa shi din bai isa ba. "Zainab!" D'ago kai nayi ina kallonshi kafin na ce na'am. "Idan na hana ki zuwa akwai wanda zai fitar dake ne a gidan nan?" Yadda yayi min tambayar sai naji ina shakkar shi bakiɗaya, cikin sanyin murya da wani irin tsoro na ce mishi. "Babu!" "Good waye ni?" "Kai ne mana!" "Waye ni a gare ki?" "Mijina!" Na faɗa mishi ina kokarin ja baya domin yadda yake matsowa kusa da ni ya kara saka ni jin wani irin tsoro. "Mai yasa kika rena Ni?" Tashi yayi ya zauna a kujeran bakiɗaya. "Nifa ban rena ka ba!" Murmushin takaici yayi ya mike tare da cewa, "Ni salmanu Faris na haramta miki fita a gidan nan sai lokacin da kika yi hankali abincin kuma ki yi ki kai musu, gobe za ayi wunin fada shima ba zaki ba, sai mu ga zuwa ba daya ba, ba biyu ba." Daga nan ya fita. Na zata wasa yake wunin ranar bai ci abinci a wurina ba, a wurin Nady ya ci, yana ci ya kalleta yana faɗin. "Yanzu don rashin adalci kin bani abinci na ci, da ace ita naci nata da yanzu kina ta faɗa." Sai tayi shiru bai kuma magana ba, da dare yayi dumamen tuwo.nayi na juye a plat, ina fitowa parlourn na hango shi yana cin abinci Faruq yana bakin kofar. Ban kalli inda suke ba na cewa Faruq. "Don Allah ko zan baka aika ne?" "Babu inda zai je!" Ya fada yana kallona, "Okay!" Na wuce a parlour na zauna na saka abincin a kasa na fara ci da zafi, wayata na ɗauka na kira Tauhid. "Dan rashawa ya kake?" "Alhamdulillahi me kike so? Domin zuwa miki aika zabi daya kudinsa!" "20k!" Na bashi amsa na ce mishi.. "ka yi record din abinda zan gaya maka." Na gaya mishi duk abinda nake bukata sannan na ce mishi. "Kasan password dina akayi login na account Dina kawai!" "In sha Allah gobe da safe za a kawo miki!" Kashe wayar nayi na barshi ya amshi iko da account din, bayan na gama ci na fitar da plat din na dawo parlourn na cigaba da kallona, can na wuce naje nayi abinda zan yi, sannan na kwanta ina kwanciya barci yayi gaba da ni, shima haka ya shigo ya kwanta. Kwana biyu da yayi ya fita abinsa ban ji kome a kanshi ba, ranar ya koma hannun Ijlal, ina jin yadda aka hana mu sakat, karshe haka na watsar da su, ina kwance a parlourna sai ga shi ya shigo. "Kin san da zuwan kaninki?" "Eh!" Fitowa nayi sanye da doguwar riga sai hula a kaina juyowa yayi yana min wani irin kallo, juyawa nayi na koma dakin na dauko hijab n a saka na same shi a parlourn, "Gatan marayu, uwar marasa uwa baya goya marayu, mai uwa da uban ma kin goya kaf Zanzabira ke daya kike bani dubu ashirin domin na jadadda karamata ta kashe kudi ina godiya Yayata ta kai na, Mata a gidan Yaya Salmanu Faris, magajin zanzabira miji ga Sarauniyar zanzabira." Ya mika min jakar tare da cewa. "Gasu nan, jiya mun je da Chokuna ce ita ta taya ni saya itama taci daga arzikinki n aantaya mata dubu hamsin kin san mata ne sai da kashe musu kudi!" Ya fada yana sosa kai. "Allah ya dube mu ya shirya ka!" "Amin Ya Allah, don ma ban ce miki zan kawo miki ita ba!" Ya fada yana mijewa yana faɗin. " Nayi log out?" "Na gode ka saya min yoghurt din ko?" "Eh ki duba!" Ya fada yana mikewa. " Na gode sosai!" Har zai fita ya ce min. "Kina ta godiya ki turo min kudin hana ni barcin safe da kika yi, Dr na gode sai an jima!" "Na gode sosai!" Har zai tafi ya dawo da baya ya durkusa a gabana. "Nasan ke ba me yawan surutu ba ne, amma ke din me yawan fara'a ce me ke damunki?" Hawayen da nake dannewa ne ya zubo min. "Gaya min me aka miki?" A hankali na fara sheshakar kuka ina faɗin. "Babu kome Ibrahim!" Rike hannuna yayi yana faɗin. "Ke ba mai yawan kuka ba ne, ke jaruma ce tun muna Yara gaya min me yake damunki? Ko abokan zamanki suna miki wani abu ne?" Girgiza mishi kai nayi, rayuwar aure yana bukatar sirri sannan idan na gaya mishi ya hana ni zuwa hidimar gobe zai fara tunanin Salmanu Faris yana azabtar da ni. " Ka gaida min Umma!" Na tashi nayi zan bar parlourn ya ce min. "Maluma fa?" "Maluma ta tsane ni, tayi sabon d'a madadaina!" Na barsu nan a tsaye, kallon Salmanu Faris yayi da kyau ya fa yadda yake wani kakkauda da kai. "Matarka ce, amma idan ta cigaba da kuka tana boye abinda aka mata zan ji na tsane ka, kayi hakuri yar uwata ce amma nasan bata ji tana da taurin kai, sai dai duk da haka ya dace a dinga duba girma da alkhairinta." Ba wannan maganar yaso fada ba, amma haka yayi shiru. Haka na kama aiki ina kuka, har wurin karfe daya ina abu daya ,nayi abincin a babbar kula sai kunun aya da nayi wanda yaji kwakwa da madarn condisen, na zuba a gora na saka a firji wurin karfe biyu faruq ya zo ta dauka masu, don matan gidan tun ƙarfe sha daya suka bar gidan. *** Emirate council meeting Karfe takwas na safe Mai Babbar daki ta samu marabtar baki daga cikin masarauta talatin da biyar na cikin jahar zanzibar, sarakunan yanka da suke ƙarƙashin Zanzabira, hakimai da dagatai, masu littafi da masu unguwanni. Sun hadu a wurin mai babbar daki duk da bata yi mamaki ba amma kuma tasan wannan aikin Alhaji Nuru Yayari, don haka ta ce a kai su babban parlourn Marigayin gata nan zuwa, haka ta shirya ta nufi parlourn dukkansu suna zaune a kasa tana shiga ganin haka sai ta dauki daya daga cikin matashin da suke parlourn ta zauna a gefenshi sannan ta kishimgid'a tana jin shi, aka shiga gaisawa, aka yi dan jajjen rasuwar marigayi kafin suka kawo mata zancen da ya kawo su, murmushi tayi kafin ta ce musu. "Maganar gaskiya shi Yarima baya son abin da ya shafi rayuwar gidan Yayari, ban san dalilinsa ba, amma ina martaba duk abinda ya ce baya so, kasancewar Allah ya karkato min da hankalinsa gare ni bana jin akwai dalili mai karfi da zai saka na cire shi a jikina baya son kome ya fi son zama lafiya akan wannan lamarin." Gyara zama wani dagaci yayi wanda yafi sauran yawan shekaru ya ce mata. "Ki duba dai Mai Babbar daki, al'amarin nan sai kayi wanka cikin tabo kafin ka wanke kanka da tsaftacecciyar ruwa!" Girgiza kai tayi ta ce mishi. "Bana jin sai nai wanka da datti kafin na wanke shi da sabulu, abu ne na cusa rayuwa hatsari tunda ya ce baya so ina ga a bar shi kawai!" Duk yadda suka so tayi wani abu amma taki ba don kome ba, sai don Allah ya gani zuciyarta bata yarda da son wani mulki ba, idan har aka shigar da shi cikin masarautar rayuwarshi da iyalinsa na cikin hatsari, bata son fitina ko tashin hankali sannan bata son nutsuwar da yake da ita ya rasata, tunda tasan rauninsa mace ce a yadda yake da sanyin nan za a cutar da shi, gara ta hakura da duk wani abinda zai saka shi yin danasanin dawowa gida, wani lokaci kana son wani abu amma kake hakuri da shi, domin iya lokaci ne yake zab'a maka matsayarka. "Ba zaki duba ba?" Suka kuma tambyarta dakatar dasu tayi cikin tsumewa wanda ya fitar da asalin yanayinta, na sarauniyar Zanzabira wacce babu wata bayan ita cikin wani irin zama da mulki wanda kana gani kasan abin a jininta da jikinta yake, mulki sarauta, dukiya ta gaje shi daga wurin Mahaifinta da mahaifiyarta, ita din daya ce daga cikin ahalin shehun Borno, don haka izza da kasaita a jininta ne, sukar da idanunta tayi kasa ta d'ago shi a hankali ta zuba musu a hankali cikin wata irin murya mai nuna alamar maganar da zata yi da gasken gaske take yinsa ta ce musu. "Ni nake da zabin da zai bi, amma bani da ikon halatta mishi abinda ba zai zama dolenshi ba, shi ɗa ne, ba bawa ba ya gaya min burinsa yayi aikin asibiti da kula da majinyata, ba mulki da matsalolinta ba, kowani mutum yana da zabi bana son na sare mishi gwiwa, yayi yadda yake so idan Allah ya nufa zai yi mulkin zanzibar ba makawa zai yi ko ana muzuru ana shawo, yanayinsa ne baya bukatar dole!" Gyada kai suka yi yadda tayi maganar ko uban waye dole ya sarara mata balle ita ce Uwar duk wani a Zanzabira, jin haka yasa suka shiga bata hakuri domin sun gano kuskurensu na son lallai ta amince, daya daga cikinsu ya ce mata. "Zamu jira ki koda kuwa ace mutuwa zata aiko mana da sakon tana zuwa gare mu. Zamu jira har ranar da zaki kara kiranmu a karo na biyu mu dawo nan, Attahiru mutumin kirki ne, koda za a bi mu daya bayan daya a mana yankan rago zamu tabbatar da mun biya halaccinsa a gare mu, ki huta lafiya Allah ya huci zuciyarki amma muna nan muna jiran sakonki zamu yi dakon sakonki ba dare ba rana har zuwa lokacin da Allah ya diba mana." A bayan nad'a Rilwanu Yayari bakiɗaya dagatai da hakimai basu mara masa baya ba, domin har yanzu akwai wannan traditional rules din a tare da su, sannan suna kallon abinda aka yi kamar son kai ne, sannan suna rike da wannan ritual na cikin tsohuwar masarautar da cewa, matukar amintaccen sarki bai bayyana ba tow su ba su marawa wanda aka zaba baya ba, saboda akwai babban al'amari da zai iya faruwa sun yarda da cewa matukar aka ki bawa Sarkin da yake da ikon zama sarki mulki tow akwai wani masifa da zai iya faruwa ko ya sauko musu domin salsala ba karya ba ce. Koda Alhaji Nuru Yayari bai gayyato su ba, su dama zasu zo domin kansu sai gashi ya saka musu magana a bakinsu. Kowa yasan yadda zanzabira yake mutanenta basu san tsoro ko fargaba ba, ba tab'a cin su da yaki ba don ko zuwan Musulunci bai nakasasu ba, sai da aka samu wasu suka marawa dakarun Muslunci baya yadda ta haka ne kawai aka shiga har aka cisu da yaki amma suna da tarihin da baka isa ka ci su da yaki ba, jarumai ne kuma sadaukai ne, basu san me ake jira tsoro ko ja da baya domin babu shi a cikin alamarinsu. Strong bloodline yana yawo a jikinsu. Bayan tafiyarsu bude idanu tayi ta ji kanta yana mata wani irin ciwo, a dan maganar da tayi sai take jin kamar kanta na damunta, ta jima sosai har sai da Sailuba ta biyo ta,.ta same ta a zaune a wurin tana nazarin abinda ya faru. Murmushi tayi ta mike. "Kin ji ni shiru ko?" "Eh ranki shi dade!" "Muje Sailuba!" Suka cigaba da tafiya har cikin gidan, a parlourn ta zauna tana kallon Yar wurin Aneesah da take zaune tana cin abinci. "Kun sabarwa Yaranku rashin karyawa da wuri!" Murmushi Aneesah tayi domin kwana tayi a gidan, idan da zaka tona zuciyar Mai Babbar daki, ka tambaye ta mene ne matsalar ta zata gaya maka Aneesah da bata iya zaman gidanta saboda fitar dangin mijinta, tun Mai Martaba yana raye kasancewar yan uwa ne wanda yake aurenta Mahaifiyarshi kanwa Attahiru Yayari ne, Uban mijin kuwa kusan abokai ne amma, idan ka cire yadda zaman yake an yi shari'a yakai sau goma amma kullum abu daya ne, gashi Allah ya bata haihuwa daya bata kara haihuwa ba, sai dai wannan zuwan da tayi zata yiwa Tufkar hanci domin ta gaji da case din Aneesah. Wurin karfe sha biyu aka fara cika a gidan har da Yaran sauran matan, duk da suma wani suka zo amma wurin Mai Babbar daki suka tare ne,.anan aka yi ta hidimar Abinci, karfe daya. Faruq ya shigo musu da babban kular abincin, yana ajiyewa sai ga wasu dogarai da sauran kayan abincin Aneesah ta cewa Daularh. "Yarinyar nan tana da niman suna, ji yadda take hidima kamar an sakata."....... *08130269641* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 59 "Ba saka ta aka yi ba, sai dai na fahimci har da mugun nufinki yasa yan uwan Mijinki basu sonki, kamar yadda suka tsane ki haka kema kika tsani Zainab, a lissafina idan aka gama hidimar sallah na shiga lamarinki amma yanzu na hakura ki zauna a inda kike idan kin san fitina zaki kawo min zaki iya komawa gidanki, ki cigaba da zaman ukubar da kike!" Shiru tayi bata ce kome, don tasan tunda mai babbar daki tayi magana tow wallhi zata iya koranta hatta su mai gado da Kubra sai suka kama kansu, wurin karfe biyu Nady ta shigo, tana me ajiye bokitin nama da wani katon tambulam da dambu ta gaida Mai Babbar daki da sallah sannan ta koma can gefe tana duba wayarta. Da yake sun san abinda suka yi basu sake jiki da ita ba, sannan itama Mai Babbar daki cikin kulawa take kallonta ta ce mata. "Ya jikin naki?" Dan yake tayi ta ce mata. " Da sauki na kusan komawa a duba ni!" "Tow Allah ya baki lafiya yasa zakkar jiki ce!" "Amin Ya Allah!" Tana zaune sai ga Ijlal, yadda ta shigo ta gaida kowa ta ajiye nata abin sallah, sannan ta nemi wuri ta zauna tana ta iyayi tana wani narkewa ita mai ciki, aka ta hira Sailuba sai raba idanun take tana kallon hnaya cewa take. "Ranki shi dade, hala Uwar dakinmu ba zata zo ba ko?" Ta fada ya kai sau uku, tana bawa mutane abincin. Sai da aka yi sallah wasu suka ji dadin cin abincin, gudar Iyaami ne ya karade gidan, kirari take tana karawa. (Sorry 😐😔 😔 i don't meant na zuga Zainab but tun farkon Labarina na gabatar muku da Zainab and ban yarda na wulakanta nady ba domin kowa yana da bad side dinsa idan nayiwa wani kuskure a labarin nan yayi hakuri maganar gaskiya Zainab ita ce Female lead ko Ijlal na barta ne saboda akwai mata Mahaukata irinta masu shigowa gidan miji don su fitar da ta ciki) A hankali Faruq ya shigo hannunsa dauke da wata katon roba mai farin murfi, bayan shi wasu dogarai ne dauke da irin katon roban nan, abin gwanin ban sha'awa, yana tafe suna bin shi bayan Faruq da yake gabanshi, haka ya wuce kowani bangaren ya gaishe su da sallah, sannan ya wuce bangaren Mai Babbar daki, bai shiga ba sai da ya sallame Iyaami kafin ya shiga parlourn Mai Babbar daki, a nan ya same shi cike da mutane. Har gabanta ya isa ya gaishe ta, sannan ya zauna ta saka mishi albarka, kafin ya mike zai fita sauran yan dakin suna ta gaishe shi, yana amsa musu da kai. Sarkin Fada da ya shigo yana amsa musu, "Ina Zainaba?" Sunkuyar da kai yayi yana murmushi ya ce mata. "Bata jin dad'i ne." Ya furta a hankali, "Tow Ubangiji ya bata lafiya!" Duk da bata yarda da shi ba, amma sai bata ja al'amarin yayi nisa ba, ba dai girki ta iya ba zaman aurenta bata sai an gaya mata abinda ya dace ta cigaba da dafa musu abincin. A yadda yake ganin sauran matan na walwala sai yake jin kamar bai kyauta ba, yasan da tana nan da tana can gefen Mai Babbar daki tana iyayi da shagwab'a kamar ita Mai Babbar daki ta haifa, shi ya rasa yadda aka yi ta shanye mishi uwa, bayan shima ya manta Maluma tana tare da shi abun sai ya koma kamar kishi ake da juna. Mikewa yayi ya bar gidan suka nufi massalaci, a can bayan sun yi sallah la'asar, kamar ance ya dawo gidan ya samu itama tayi baƙi. Sai yayi ta mamaki Aunty Shukrah da Yaranta biyu sai Yeemar da itama da Mijinta ya kawo ta. A hankali sai yayi ya samu nutsuwa, bai yarda ta ganshi ba ya juya abinsa ya bar gidan, dama ya zo takalarta da rigima ne ganin yadda aka zo mata sai ya ji babu amfanin d'aga mata hankali, waje ya fito ya samu Faruq suna hira da security din gidan, da Ya fito suka ce mishi. "Sir ayiwa Madam godiya ta bamu abincin sallah har da Nama thank you sir Allah ya kawo mata Yara uku every year, ta maka full da Yara a gidanka!" "Amin Bitrus!" Inji Faruq idan ya ce bai ji dadin addu'ar nan ba yayi karya, Allah ya gani yana son hada jini da ita ko don ya ga yadda zata yi da shi amma yasan kiyayya ba karya ba ne, hannu ya saka a cikin aljuhu ya zaro kudi ya mikawa Faruq ya basu, godiya suke ta yi don farin ciki kamar su kwanta su uku ne, ya basu dubu dari goran sallah. Bayan albashinsu, ana basu yan allowens domin su ji dadin Allah aikin, domin daga sama aka turo su, Tunda suka fara aikin zuwa yanzu babu wanda zai ce bai samu a jikin Faris ba, domin irin mutanen nan ne masu kyauta kamar basu so. Bayan tafiyarshi haka kawai jikina ya bani yazo gidan koda na fito parlourn kamshi turarenshi yana nan a parlourn ban san me yasa nake son na tabbatar ba, amma ai ko fitarshi ba rabuwar arziki muka yi ba, haka yasa na share can dai kamar wacce aka mintsine ni na fito waje, na ga alamar ya zo gidan amma domin na tabbatar sai gani har kofar gidan. "Officer oga ya shigo ne?" Na tambaye su, "Yes ma ya zo yanzu ya fita I think wani abu ya dauka!" Yake nayi na ce. "Ok thanks!" Na juya. "Karya ce ba wani abu da ya zo dauka shi dai ya zo kara d'aga min hankali ne ya ga yadda xan yi tunda yana sane Nady tazo har kofana tana faɗin. "Zainab zan shiga wunin cikin gidan." Da bata yi niyyar zuwa ba, ina ga kwayar da ya sha a kaina ne bata sake shi ba, shine ya birkita musu lissafi. Har zata ta fi can ta kara min magana mika min wasu kula tayi tana faɗin. "Ga namar layya da muka soya, duk da na ga shi bai damu da namu ba naki ya ci har yau bai ci nawa ba!" Yadda ta iya fadar abinda yake ranta sai ban tanka mata ba na ce mata. "Na gode, nama da yake bi ai ba shi ya bani ba, nima mai babbar daki ta kawo min. Kin ga kenan dole na rike abina tunda ya iya yanka ya haramta min don nayi nawa na haramta mishi ba laifi ba ne!" "Na gaya mishi ai bai kyauta ba." Wani irin kallo na mata na ce mata.."ke da kike jira ta haɗa mu da shi ne zaki mishi magana idan wani ya gaya min zan ce karya ne, domin bakin da ya fada maka mutuwa zai yi matuƙar wahala.ya gaya maka rayuwa, haka bakin da ya gaya maka rayuwa tow yana kaf-kaf ya gaya maka mutuwa. Idan akwai abinda kike bukata ki gaya min don nasan ba kya kaunata tunda ni kishiya ce so mene ne?" Rab'a gefena tayi ta shigo parlourna ta zauna, shiru tayi kafin ta ce min. "Ina son zuwa wurin Abbanki " "By ra'ayin can" wani irin rufewa idanuna yayi ko gani bana yi, cikin wani irin tsawa na daka mata. "Ficce min da gani Uban nawa ? Kin manta malamin tsubu ne? Ko kin manta abinda kika faɗa ne Nadiyyah wallahi idan baki fita ba sai na illataki;" ihuna mijinta ya ji ya fito da sauri jikinshi duk kumfa alamar wanka yake, idanuna sun yi jajjur. "Fitar min da tsiyarki da mijinki bai bani ba bai hana ni na rayu ba, balle kuma da zaki kawo min da sunan zaki ganin mahaifina, wallahi kika sake kika je kofar gidanmu ni da ke ne a gidan!" Kallona yayi sai yanzu ya fahimci asalin rigimar, amma da yake yana son bani haushi sai ya ce mata. "Ki shirya gobe zaki sai tayi abinda zata yi!" "Wallahi baka nemi zaman lafiya a gidan nan ba! Kuma ta je gidanmu sai na mata rashin mutunci sai dai idan ba ta je ba!" Dama daure yake da towel. "Fita a parlourn ki ja min kofa!" Ya fada yana kallona, tsabar masifa ko damuwa ban yi ba, haka ya ja ni har uwar dakina. Ya shiga ƙoƙarin raba reni da ni, domin sake towel din yayi mysterious Giant dinsa ya bayyana. Cak naji lissafina ya dawo dai-dai jin yadda abin yake tsakanin cinyoyina zuwa jikina, sai gani cikin rawan murya na ce mishi. "Allah sai ya saka min domin kasan kana cikin kwanakin Ijlal ne, nan zata zo tana cin zarafina. Nayi magana ka shigarwa matanka saboda ni bani da galihu, idan na nuna ayi min ba daidai ba, sai ka kira Maluma ta dake Ni!" Na fada ina kuka tare da kawar da kaina can gefe. Yasan tayi gaskiya kawai sai ya kyaleta. Ina jin ya mike na cigaba da kwanciyar a wurin ina kuka, har ya fita a bakin kofar ya sami Ijlal zata masa hauka ya ce mata. Nuna mata hanyar waje yayi kuma tasan sarai zai aikata, wannan shine abinda ya faru yau. Duk suka watse suka bar ni can sai ga kiran Yeemar Yazid zai kawo ta, ina cikin murna sai ga Aunty Shukrah itama wai tayi missing dina. Sai naji dadi ya lullube ni, duk yadda Aunty Shukrah taso ta ji me ke faruwa a zamanmu ban gaya mata ba, har gara Yeemar ta san wasu abubuwan. Yarinyar nan mahaukaciya ce, kayan mata tayi ta ciro min a cikin wani jakar da ta zo da shi tana faɗin. "Lokacin bikinki nasan ba a gyara miki zama ba, amma ga wannan ko zaki sha in sha Allah zaki sha mamaki!" Ture kayan nayi ina faɗin. "Ina kika samo kayan nan kada na sha ya saka ni ciwo." Ajiye Sabayar Oum Adnan tayi tana faɗin. "Wannan sabayar ba iya gyara nono yake ba, ba a bawa mace ke ciki saboda zai karawa nonuwarta girma, zai dame ta gaskiya sannan mace mai goyo idan bata PF tow tana sha zaka abin mamaki domin.tana wasa zai wuce mata sai ciki, ke kuwa idan baki da ciki wallahi da pad zaki na yawo idan kina ganin karya ne ki gwada." Ga number Oum Adnan(+234 813 555 1205 only whatsp) Turewa nayi yanayina ya sauya Aunty Shukrah ta dauka tana faɗin. "Yeemar zuba min na gwada!" Haka ta zuba mata, wani bakin ruwa mai kauri Yeemar ta mika min tana faɗin. "Wannan baure, zuma, garin kwakwa garin dabino, mazarkwaila, kanunfari citta cennomin aka da wasu natural Herbs aka hada su bakiɗaya aka dafa, ke har da goran tula. Yadda zai kara gyara jikin mace. Alhamdulillahi domin ina jin daɗinsa." Mai da mata nayi na ce mata. "Wani lokaci sai da nutsuwa ake zaman lafiya har asha bidiri, ni kuma Allah ya gani bani da wannan nutsuwar please ajiye shi idan Allah ya nufa zan gwada amfani da shi, zan tambaye ki ma." Kallona suka yi kowacce tana son jin meke faruwa. "Meke faruwa ne?" Haɗe hannuna nayi wuri guda na ce musu. "Babu kome!" Hawaye na zuba min, "Bestie meke faruwa?" Kuka ne ya kwace min na kifa kaina akan cinyata ina kuka. "Bestie!" D'ago kai nayi ina kallonsu. "Baya sona, baya kaunata kullum niman hanyar da zai kuntatta min yake ban san me nayi mishi ba." Shiru nayi kafin ka cigaba da kukan da nake yi cikin shashekar kuka na cigaba da cewa. "Idan matanshi suka min abu goyan bayansu yake, ni kuma ya nuna ba ni da wata daraja a idanunshi, a wurin Mai Babbar daki kawai nake jin sauki amma daga shi har yan uwansa da Matanshi kamar na tsare musu wani abu." "Bestie ya batun shimfid'a?" Inji Yeemar tana kallona, sannan ta cigaba da cewa." Bestie kin sauke hakkinsa da yake kanki? Idan har kin sauke hakkinsa da yake kanki yake miki haka tow bai kyau ba, bai miki adalci ba idan kuma kin san har yau ke da shi kallon hadarin kaji kuke yiwa juna tow ba makawa Allah zai saka mishi kuma don ya miki haka ban ga laifinsa ba, Bestie shirunki ya nuna min cewa har yau baki bashi damar zama ke ba, kina guduna. Sai kace 19 century Fisabiilillahi ace ka auri mace sama da watanni takwas har wata a bayanki tana da ciki kina gudunsa Uban me yake miki kai amma wallahi kin fadi ba nauyi gara da yake miki haka ko fahimci yadda yake ji!" Sai kunya ta kama ni tare da mugun danasanin mara iyaka. Wai sai ka rasa me zance musu na kare kaina. Aunty Shukrah kallona tayi ta rasa maganar da zata yi can ta ce min. "Da gaske Auta babu abinda ya tab'a haɗa ku?" Sunkuyar da kai nayi ina me haɗe hannuna wuri guda, hawaye na zuba min. Sai kuma suka dawo rarrsshina. "Ko kina da wata matsala ne a jikinki?" Girgiza kai nayi ina jin wani irin kuka na zuwa min. "A'a kawai ban san me yake faruwa ba!" "But baki san me yake faruwa ba kike irin wannan abin?" "Idan yazo muka fara wani abu sai a samu matsala!" Na faɗa ina sunkuyar da kai. "Like how? Me ke faruwa?" A hankali na basu labarin yadda aka fara wasu abubuwan. "Kishi yake damunki!" Kai tsaye Aunty Shukrah ta fada tana kauda kanta, tana me mikewa ta ce min. "Allah ya kyauta, ga wurare inda zaku ji dadin baje hajjarku, idan kuma a gidan ne bakya so sai ku bar gari ya dauke ki zuwa Honeymoon!" Inji Yeemar, girgixa mata kai nayi ta cigaba da cewa. "Wallahi mutumin nan yana sonki haka Allah yayi shi bai da zafi amma da wani ne fyade zai miki shegiya munafuka da duwawu kasa-kasa kamar agwagwa, inji Yeemar, wunin ranar gyara bayin nan suke min tare da gaya min abinda zan yi, magani kuwa akan idanunsu n afara sha, Yeemar ta ce. "Kafin girki ya dawo kanki jikinki zai yi kyau, duk da mutumin nan yana ƙoƙari har maganin infection yasa aka baki fa." Rike baki Aunty Shukrah tayi tana make yi, a ranar a gidan suka wuni suka ci abincin rana da dare, bayan isha mazajensu suka zo daukar su, nayi ta godiya, kafin Yeemar ta tafi ta tura min wasu DRW, na rasa inda xan cusa kaina da kunya, kafin ta bar gidan ta saka ni tura mishi. *I know you wanna see me Naked i'm ready👙* na saka mishi da hoton, duk wai tana son a samu kyakkyawar dangantaka amma na san shi ba zai dawo min da sakona ba, bayan tafiyarsu sai gashi tare da Matanshi, Allah yasa ina daki suka dawo shi ya shigo ya zauna yana kallon yadda nake cin popcorn, wnada Yeemar ta kawo min, ina ji ina kallon tv. Sako naji ya shigo min wayata. *I want to see please now!* Karantawa yayi yana kallon yadda fuskata, tayi irin surprise din nan. Tashi nayi na wuce daki, dawowa nayi na kashe wutar parlourn, sannan na koma wani Changuan sexy Illusion bathroom lingerie na saka, sai da na saka black sexy pant a ciki ba bar sama babu bra, sai rigar a hankali na dauko wata heel shoe baki, mai igiya na rike a hannuna. Shegiya Yeemar zata mai dani yar iska. Ina rike da takalmin yana zaune a kujeran, hannuna dauke da waya na tura mishi. *Hi Boy* juyowa yayi tana kallon yadda nake tsaye a bakin kofar, wutar dakin yana hasko ni, gyara zama yayi tare da saka fuskarshi a saman hannunsa tare da hannunsa da ya saka a saman kujeran kamar yayi tagumi, takowa nayi gabanshi na saka takalmin tare da kallonshi na d'aga kafana na daura a kirjinshi. Ba musu ya shiga daure min takalmin. Na kuma mika mishi dayan ya daure min, sannan na mika mishi bam din hannuna shima baki, ya amsa na zauna akan cinyarsa, ya tattaro gashin ya daure min kafin ya kwantar da kanshi a bayana. "Gurl!" "Hmm!" I wanna na see naked please off it'!" Jim nayi kafin na mike tsaye na kwab'e kayan tare da zama a gabanshi. "That's my Gurl!" Ya fada yana shafa kaina zuwa fuskana. Janyo ni yayi a hankali, ya dauki hannunsa ya daura a kirjina. Kirjinshi yana shafa wani irin beating more and more! Bakin mu na hada wuri guda, ina mishi wani jahilin kiss, ni dai ban san yadda aka yi na hau dukiyarshi ba, amma na gaji da min wulakancin da yake min, rike ni yayi gam, yana kallon yadda nake mishi, kalaman Yeemar ya dawo min. _Ko ki bashi hakkinsa ko kada ki bashi yana da masu bashi fresh fruit! Ba irin naki ba idan zaki ajiye iskanci ki kama Mijinki a hannu ki ajiye idan har yarinyar da Ubanta ya gama lalata yaran mutane a waje ta san yadda zata kama miji amma ke kike zaune zance kin yi asarar kudin tara, idan har yarinyar da bata kai ta kawo ki ta iya hakuri idan ya mata wulakanci bata yarda a ji kansu sai da ke take haukar wallahi kin yi asarar rayuwarki kin ga wallahi kin bani mamaki more than I expected daga gare ki! Jami'a fa kika yi ita rashin nutsuwa ko secondry bata gama ba amma ta iya haukata shi bayan yasan kome a kanta ke dai ko Allah ya kyauta amma da na zage ki wallahi!"_ sai nayi wani irin kunya ta kamani na adarar da nayi tare da kasa yin kome idan Nady tayi min na share ita Ijlal samuna tayi da shi fa. Mijina nane fa na bata aro kuma take min iskanci take min bita da kulle. Haka yasa na kasa hakuri na cigaba da mishi wani munafikin kiss wanda na hada da tun daga bakinshi har zuwa wuyarshi. A hankali nake ɓalle bottom dinsa. Na bude kirjin rigar bakina na kai kan nipples dinsa, na fara lasa ina tab'a dayan. Rike ni yayi tare da hura min iskar bakinshi. "Calm down Baby gurl! Gobe zan koma hannun Nadiyyah!" Ya fada yana shafa kirjina zuwa cikina, "ki adana min kanki zan dawo! Zan zo gare ki kada ki yarda wani ya b'ata miki rai.... 08130269641 [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 60 Idanuna a lumshe, kanshi ya kai wuyana ya rike fatar wuyana da hakorinsa, "Ashhhhh!" Na faɗa yayi murmushi. "Ina son kowa ya ga wuyarki ko ni na gani nayi ina craving dinki, a duk lokacin da na ga red mark naji am the who bite you!" Bakinshi na kama ina tsotsa anya ba Aljanu aka saka min ba, eh tow wani abu nake ji yana yawo a jikina, tare da wani Strong feel, rungume ni yayi yana shafa bayana. "Is okay!" Ya fada yana hura min kunnena. Daukata yayi muka wuce dakina, ya kwantar da ni tare da zama ya tofa min addu'a. Yana shafa hannuna yana murmushi. "Ina fatan wannan shine karshen matsalarmu!" Gyada kai nayi ina rike hannunshi. "Thank you!" Ya fada yana kallon yadda nake kallonshi. Haka ya zauna a gaban gadon har na fara barci, sannan ya mike tare da kashe wutar dakin, ya dawo Parlourn ya kashe wutar parlourn ma, sannan ya dawo dakin ya kalleta ya gyara mata kwanciya, yana fita ya hango Ijlal da gudu ta shige bangarenta, mamakin yadda take iya lebe yake. Bai kulata ba ya wuce dakinsa yayi wanka da alola sannan ya wuce ya ɗakinta, tana ganinshi tayi kamar tana barci. "Ijlal!" Tashi tayi zaune tana tura baki. "Me yasa kike haka?" "Amma ai ranar girkina ne!" "Ita da kika bani abinci ranar girkita tayi miki magana ne? Ko da kika kyale ni na zauna a dakinki baki ji yadda take ji ba ne?" "Ai haka ne yasa na ki magana don kada a ce na shiga hakkinta!" Tsaki yayi ya kwanta. Idan ya bi nata sai ya mata duka ya lura da ita ba wani abu ba ne don an mata duka, kasa barci yayi yana juyi domin baya sha'awar Ijlal ita kuwa kamar mayya haka tayi ta shige mishi, yana ture ya daga karshe dai ya bada kai bori ya hau, haka dai aka gama shi. *** Underworld "Nafi'u har yanzu jinin ya gagara ne? Jinin yarinyar nan take buƙata, kasan jinin Salmanu Faris ba zai tab'u domin abu uku ke tare da Yaron nan, Uwarsa na biyu addu'ar da take mishi ba dare ba rana, haka kuma akwai wani abu a cikin inuwarshi, tun yana Yaro na hango inuwarshi biyu ne, don haka idan kana son zaman lafiya ka kawo min yarinyar ko da kuwa na wata watan ta ne!" Ya fada yana kallon Rilwanu Yayari. "Ai na gaya maka zaka yi bakin jini me yasa kake tsammanin zasu so ka? Ba kai kaɗai bane mugu a cikin masarautar hatta yan uwan Attahiru mata sun tsane shi, balle kuma Matanshi kana tsammanin zasu so ka ne?" Murmushi yayi yana juyi ya ce mishi. "A cikin gidan da kake zaune an tashi wata tsinuwa tana nan tana niman inda zata zauna, ka kiyayye kanka domin hatsarin da take d shi yafi hatsarin da Mai Babbar daki take da shi, sannan ita tsinuwar tana lullube a bayan wata mace ce a cikin gidan sannan tana bibiyar Rayuwar Salmanu Faris, idan ka tab'a shi zaka iya rasa kome nata, kamar yadda Uwar tace bata son ya shiga harkan mulki tow kuwa kada ka sake haka ya haɗa ku!" Gyada kai yayi ya kalli Nafi'u. "Kada ka tab'a yarinyar akwai lokaci duk wani abinda kuke kullawa ina sane da ku kada ku sake ku yi tari! Domin kai Nafi'u baka da hankali zaka iya aikata kome, amma akwai iyakar da nake son ku kiyayye domin sake wani abu ya kara faruwa na an tab'a Salmanu ni da ku. Sannan Gwaska dakare ba zai tab'a fitowa ba, ku yi kome a tsannake domin yana fitowa zai tsaya ne akan aikinsa." Juyi yayi yana masifar jin ciwon jikinsa, don ba karamin azaba yake yi ba shi kaɗai yasan irin zafin da yake ji. "Na sanka nasan halinka, sannan kai ka saka danka ya tura Yara gidan Salamanu Faris su dauko Matarsa, hmmm kana hauka ne na gaya maka ita yarinyar da nake so ba haka kawai zaka same ta ba,.amma kai lissafinka ta yara ce babu mata ne a gidanka?" Girgixa kai yayi yana faɗin. "Gaskiya ban san yadda xan ce maka ba, amma ni ban saka su kashe kowa ba, shi ya nuna musu tsageranci." Alama yayi musu da hannu su tafi kawai shi yasa yadda yake ji, haka suka fita suna masu son ganawa da juna, kowa hanyar shi daban. Bayan sun fita Alhaji Nafi'u ya kira shi. "Kana ina?" "Ina kofar gidana da yake Sultan road!" "Ok gani nan zuwa." Bayan kamar minti goma sai ga Alhaji Nafi'u suka shiga kasar wata rumfa suka zauna." Shiru ya ratsa tsakaninsu. Kafin Alhaji Nafi'u ya ce mishi. "Kace hakimai da dagatai ne suka gana da Maryamu?" "Eh!" "Tabbas sun kira ruwa!" Abinda ya faɗa kenan yana faɗin.."Ka bani sunansu zasu dan da ni suke ba da kai ba!" "Ka manta abin ya ce ne?" "Wanann matsalarmu ce bata shi ba!" Ya fada yana kallon wayarshi kiran Musharraf yayi ya gaya mishi abinda yake so sannan a cikin awa ashirin da hudu ya bashi oda a sauke goma cikin hakimaia dakatar da dagatai, haka da suka yi wai don su cusa tsoro a zukatan nan sarakunan nan ne, sunan goma ya kira aka tura mishi. Ya bawa Alhaji Nafi'u, a cikin abinda bai wuce awa daya ba aka tabbatar a cikin waɗanda aka sauke har da Alhaji Mamman Yayari a muƙaminsa, sai Alhaji Kabiru Hamud Yayari, shima aka sauke shi. Sannan aka kago musu karya da wani zancen cin amana. Washi gari Wurin mai babbar daki aka kawo maganar, ta kira shi bai dauka ba, sai ta kira Faruq. Cikin yan mintuna sai gasu tare da shi, ya zauna yana kurban tea da ta haɗa musu. Suna sha a hankali cikin nutsuwa suna kallon juna ta ce mishi. "Ka ji labarin abinda ya faru!" "Ban gane ba?" Ya tambaye ta, murmushi tayi ta labarta mishi abinda ya faru. Sunkuyar da kai. "Me kike so yanzu?" Ya kuma tambayarta a karo na biyu, "so nake ka shiga lamarinsu, idan har ka kyale su gobe kai zasu tab'a, idan suka cire masu ƙarfin gefenka waye zai iya taya ka yaki? Ban ce kayi yaki domin niman wani abu ba, amma ka tsayawa mutanen da basu da karfin tsiyawa kansu! A lissafinsu zasu shigar da lamarin kotu ne amma na dakatar da haka na ce zaka shiga maganar." "Ummi me yasa kike shiga abinda bai dame ki ba ne? Ni ban ga wani amfanin shiga abinda babu ruwanki ba!" "Wadannan mutane da aka sauke da dakatar d asu, ba iya kai suke karewa ba, har da darajar Mahaifinka." Sunkuyar da kai yayi yana nazari kafin ya ce mata. "Shi kenan xan shiga fada yau in sha Allah!" Yana da wani aiki da yake da muhimmanci amma haka ya tsallake ya fita ya tafi gida. Ina main parlour ina karyawa domin yau anan nake son karyawa, kuma ba wani abu ba ne shi nake son gani don ya fita ina kitchen ban ganshi. Ina zaune ina kallon cartoon me suna Wish, amma kunnuwana yana waje, dirin motar da naji yasa ni sauke ajiyar zuciya soyayyen Doya da miya nake ci sai tea da ya sha kayan kamshi. Da sallama ya shigo a zafaffe. "Good morning Bebom!" Tsayawa yayi ya kalle ni da kyau, dan durkusawa yayi ya gabana yana faɗin. "Karyawa kike?" Gyada kai nayi, kallon rigan jikina yayi yana mai kare min kallo d'aga gwiwata nayi ya sumbaci gwiwar. Na ce mishi. "But what if someone see us?" Na faɗa ina mikewa, bina yayi da idanun na wuce kitchen, rigarshi ce da ya bari a dakina, iya cinyata nayi sa'a Matanshi babu wacce ta fito, biyo ni kitchen yayi ina tsaye a gaban kitchen island ya rungume ni ta baya, murmushi nayi na juya tare da dafe kitchen island din xan zauna ya d'aga ni cak ya zaunar da ni. Gaban rigar da ban gama saka botirin ya kalla yana murmushi ya bude na ƙasar ya ce min. "Kin yi kyau a wannan rigar!" Saka kafana nayi na sarkafe shi bakiɗaya ina mai saka hannuna a wuyarshi. Murmushi yayi yana shafa baya na ce mishi. "Na gudo ne kada matanka su cinye ni danye!" "I don't give a fuck! Duk wacce ta ganki ita taso damuwa, ban yi alkawarin tsayawa ranar girkin kowacce don haka duk inda ya min zan shiga kuma zan yi abinda nake so!" Ya wani rungume ni da kyau yana lasar wuyana, sake shi nayi na cigaba da biye mishi. Ya ce min. "Put my d**ck back in to you, I want to watch as you slide my cook in to perfect p*ssy!" Da wani irin sauri na shiga mai da mishi wani irin martani da ban san na iya ba bakiɗaya na haukace bana ji bana gani akan shi bana kuma tsoron tab'a shi. Cizon haɓɓa na yayi, ya saka tare da bude rigar wasu abubuwan da yake min gaskiya kara gigita ni yayi, ban kai ga can ba, amma lokacin da naji hannunsa a wurin na dawo hankalina. Dariya yayi min yana jan hancina. "Matsoraciya!" Murmushi nayi ya juya bayanshi ya goya ni har cikin parlourna, ya sauke ni, sai da ya juya muna kallon juna. Kallon cikin idanun juna muka yi, dan d'ago kafaffuna nayi na kai bakina saman nashi nayi mishi kiss. Sake d'ago ni yayi sai akan idanun Nady, da sauri na dirka tare da boye jikina a jikinshi. "Mr Prince ko zaka zo ne?" Ba musu ya sauke ni,ya tsaya kallona yana dariya. Ni kuwa kunyar haka yasa na ce mishi. "Ni kan jeka!" Na faɗa ina kwasa da gudu cikin dakin yadda nake gudun bawan Allah nan ya biyo ni, ai kuwa yana zuwa yayi ciki dani muka zube a gadon Allah yaso gadon mai karfi ne, da ya karye ai kuwa nan yayi ta turmusani da chakulkuli, bakiɗaya ba sai ya manta da wata Nady ba, mutumin nan ya saka ni a gbaa da wasan banza ba. Rike shi nayi ina jin yadda yake lashe lashe na ce mishi. "Ana kiranka a waje!" Jan hancina yayi yana faɗin. "Ai shi kenan!" Ya saka kai ya fita, wurin Nady ya shiga ya samu tayi wani irin laushi. "Kaba ce kome ba?" Ta fada tana shafa shi, murmushi yayi yana faɗin. "Ki je ki musu wunin tana gaishe su!" "Ok na tafi kenan!" "Eh!" Ya fada yana kallon wayarshi, wanka yayi a ban ɗakinta nan ma yana yi.yana mita a ranshi. Haka ta ci uban kwalliya,.ta fito tana min murmushi a raina na san akwai wani abu, bai gaya min gidanmu zata ba, wurin karfe sha daya ya shirya shi da faruq suka fita sai lokacin ya kalle ni da kyau babu wasa a fuskarshi don Ijlal ta tafi gidansu ya ce min. "Nady tana gidanku!" "Akan me?" Na tambaye shi kamar zan yi kuka, shafa gefen fuskana yayi yana faɗin.."Ni na tura ta babu dad'i ke na rantse ba zaki ba." "Sai dai idan akan magana matsalarta ta gama cin mutuncina." Janyo ni yayi ya saka bakinshi akan nawa, duk yadda naso na raba bakinmu amma yaki, kuka ba fashe da shi ina kuka har jikina yana rawa. "Sorry in sha Allah babu abinda zai faru, nasan bata kyauta ba amma ba zata kara ba!" "Da yake matanka ne ai shan bakinsu kake ni da yake ka tsane ni!" Shirin da yayi ya fara cirewa. "Ni ban ce maka ka sake wanka ba, ni dai na gaya maka ne yadda ka tsane ni su baka tsane su haka ba!" OMG ban san maganar zata saka shi aikata wasu abubuwan ba, sai da mutumin nan ya saka ni jin kunyar kaina da kaina, domin abinda yake min saura kaɗan na kurma ihu, amma ina a ranar na san ina da wata irin halitta fitar da ruwa, ga sabaya da abubuwan da nake ta zubawa cikina, kalli a yayi yana shage fuskarshi ya ce min. "Zainab baya ga buge miki baki ban tab'a saka hannu a jikinki ba,ki godewa Allah domin kowaccenku ina kokari akanta amma baku gani, gani kuke kamar nafi son wasu akanku, su suna ganin ina tsoronki, ke kina ganin kamar nafi sonsu ai dukkanku mata ne!" Ya fada yana tsotsar habbana!" Ban san lokacin da na yi ta sauke ajiyar zuciya. Tashi yayi ya shiga ban daki yayi wanka sannan ya gyara jikinshi ya ce min. "Shirya na ajiye ki wurin Mai Babbar daki jibi gidan nan zai amshi bakin kannena wunin sallah na gaya miki ne dai ki sani domin ko su basu sani ba sun dai gaya min suna son zuwa ne! Ba matsala a ce su zo" "eh!" Na faɗa ina d'aga musu kai. Wanka na shiga nayi, cikin wata golden boyel na shirya. Na zauna na kafa dauri sannan na dauko lafayya shima golden na saka takalmi da jaka fari, a hankali na fito ras, sannan na nufi dakinsa bayan nayi light makeup, yana ganina ya mike tare da zuwa ya rungume ni. "Kin ji kyau fa, don ma iyakarki wurin mai babbar daki, sannan zan kai ki unguwar Malamai amma sai an jima da yamma!" Gyada kai nayi sannan muka fito yana rike da hannuna, har wurin motar ya bude min baya na shiga Faruq yana gaba na gaishe shi ya amsa, har muka isa cikin gidan ba kowa sai bayi gaisuwa suka yi ta yi, da wani sauri na wuce shi ya dawo da ni kusa da shi. Matse min hannu yayi ya ce min.."ki kula!" Jikinshi ne ya bashi kamar ana kallonshi, d'ago kai yayi ya hango inuwar mace kamar a jikin window, cigaba da tafiyar yayi bai kara kallon wurin ba, da sallama muka shiga parlourn har ya shigo sai ya dawo ya kwashe takalmar ya shigo da shi parlour inda idanunshi yana kai. Zama yayi tuni na wuce turakar mai Babbar daki, ina zuwa na zube akan gwiwarshi, cike da wani irin kunya ina murmushi na ce mishi. "Barka dai Mai Babbar daki, an tashi lafiya ya aka yi ji da jama'a, sannu." Shafa addu'a tayi tana murmushi nima d'aga hannu nayi na shafa addu'ar ta ce min. "Tare kuke? Sannu ya jikin naki?" Shiru nayi ina tunanin yaushe nayi rashin lafiya? "Ya ce min baki da lafiya!" "Nama na ci ya b'ata min ciki,.shine ban samu zuwa ba jiya!" "Ayya sannu ya jikin naki?" "Da sauki sosai!" Na cigaba da wasa da bakin lafayyar, tashi tayi muka fito parlourn, zama tayi tana faɗin. "Ka shiga fadar!" "Ummi ina jin wani yanayi na musamman a gidan nan duk lokacin da na shigo cikin nan!" Murmushi tayi ya ce mishi. "Sai ka cigaba da addu'a!" Mikewa yayi ya ce mata. "Zan tafi fada!" Kallona yayi ya ce min. " Ba rakiya ne?" Kunya yasa na kasa tashi, "shi kenan ai!" Ya saka kai zai fita, ta min alama da na bishi, haka na biyu shi tsakanin kofar fita da shiga ya tsaya, ina zuwa ya fisgo ni ya rungume ni, yana sumsunar kayana. "Ki taya ni da addu'a!" "In sha Allah!" Ba daga ina sumbatar bakinshi. Haka muka rabu yana tafiya mai babbar daki ta kira mai lalle aka zo aka fara yarfa min. "Na so tura miki ita har gida na ce bari na bar shi!" Murmushi nayi ya cigaba da addu'o'inta,.aka yarfa min hannu da kafa,.yayi bala'in kyau gashi kamar a kwace hannun. FADA Aikuwa basu tab'a tsammanin zuwansa ba.... [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 61 FADA Babu wanda ya kawo Faris zai zo. Lokacin da shiga kallon kujeran da yake zama yayi yana kallon Sarki Rilwanu. Kafin ya nufi inda Ahmad yake ya ce mishi. "Bani wuri kai ka je can!" Kallonshi duk sauran manya suke, shima Ahmad Rilwani Yayari kallon Ubansa yayi yana jiran karin bayani. "Bani wuri nace!" Ya kara fada a hankali. Ba musu ya tashi shi kuma faruq ya kade mishi wurin ya zauna a hankali. Shiru yayi yana kallon mutanen Fadar da kowa ya sha jinin jikinsa ya ce. "Faruq files!" Mika mishi files din yayi ya ajiye a cinyarsa. Yayi murmushi kafin ya ce. "Na ji an sauke hakimai da suka gana da Mai Babbar daki shekaranjiya? Har mutane goma dagatai goma! Bayan an san cewa ahalinsu sun bada gudunmawa a cikin masarautar nan, laifin me suka aikata? A cikin wanda aka sauke Har da waziri da galadima." "Kai Salmanu kake ko waye?" Inji Alhaji Yakubu Yayari shima dan gidan yayari ne domin zuriar yayari amma su gefensu na bayi ne. "Da Yayan gidan Yayari nake magana ba yaran bayin Zuriar Yayari ba, ka ga wannan files ɗin. Ina da copy guda goma sha biyar koda kuwa gidana zata kama da wuta ina da copy a Zurich da kuma Canada da nan US na tura can a ajiye min su, magana nake akan mai yasa aka sauke su?" "Idan kana da karfi sai ka matse mutane su gaya maka!" Inji Ahmad Yayari ya taso, kifa mishi mari faruq yayi tare da saka mishi sandar da yake yawo da ita a hannunsa. "Maganar manya ce ba a bukatar yan kwaikwayo a cikinsa." D'ago kai tsaye Faris yayi ya kalli Ahmad Rilwani Yayari ya ce mishi. "Zan baku awa 72 ku dawo da su kan matsayinsu. Idan haka bai faru ba. Wannan files tana dauke da wasu abubuwan da idan suka fito zasu tarwatsa Ahalin Yayari bakiɗaya!" Yana gama fadar haka ya mike zai fita, har ya isa bakin Kofar Sarki Rilwani Yayari ya ce mishi.."Kai waye da zaka fadi abinda kake so?" Juyawa yayi ya kalle shi da kyau sannan ya isa gabanshi ya ce mishi. "Ni Salmanu Faris, da ga Attahiru Usman Shehu Yayari!" Wani irin sarawa kanshi yayi ya isa gaban Sarki Rilwani Yayari ya ce mishi. "Ni ne nan Sarki Shago shugaban rundunar sarakunan Zanzabira, d'a ga Ilu da Magajiyar Zanzabira. Ka fahimci ni kujeran nan na barka ne a kai ka sake na fusata!" Dafe kanshi yayi jini na zuba ta hancinsa da kunnensa, Faruq ya rike shi. "Na rantse da Allah da ya halicci mutanen farko kada ku tashe ni a barci domin sai na dame ka." Yana gama fadar haka ya zube a jikin Faruq, mikewa members na cikin masarautar suka yi, tare da zagaye Faris da Faruq. Domin is about 400yrs years old babu wnada ya tab'a acting strong a cikin ahalin masarautar, a lokacin da aka fito dashi Sarkin bayi da ya kasance dattijo. Ya d'aga kanshi sama, yana faɗin. "Tabbas tarihi yayi gaskiya domin ga alamun tauraron sarki shago nan da rana tsaka!" Kafin wani lokaci garin ya dauki wani irin yanayi na damina, shi kuma an wuce da shi cikin gidan, guguwa ce mai karfin gaske ta mamaye ilahirin birnin yayi duhu. Muna zaune aka shigo da shi, a sume ina cin abinci ne fa mai babbar daki tana bani labarin kuruciyarsa, ban san lokacin da nayi watsi da abincin ba. Na nufe shi ina mai kallon Faruq. "Mai ya same shi?" Na tambaye shi, "Gashi nan dai daga magana sai ga jini a hancinsa da kunnensa!" Salatin da Mai Babbar daki take na iya fahimtar inda ta ce. "Muhammadur Rasulullah Sallallahu alaihi Wasallama!" Daga nan ban san me ya faru ba nima na kifa akan shi, ai sai dakin ya sake daukewa da Addu'a, aka dauke mu zuwa asibitinsa. Kusan a daki ɗaya aka saka mu, an samu na farfaɗo shine dai har lokacin bai farka ba, abin ya dami abokan aikinsa. Na farka wurin karfe biyar na yamma yan gidanmu, ba kowa a dakin ni daya ne don haka na sauka a gadon da nake na nufi gadonshi na kama hannunsa, tare da fashewa da kuka. Kuka nake ina jin kamar zai tafi ya bar ni. Yadda nake kukan yasa bakiɗaya dakin ya dauka. A waje Abba ne da Mai Babbar daki suke rige-rigen shigowa saboda yadda nake kuka. "Mamana ya haka?" "Abba kace ya tashi don Allah!" "Ai zai tashi kin ji!" Na kifa kaina a kirjinsa ina wani irin kuka. Bakiɗaya sai da na saka jikinsu yayi sanyi zuwa Mai Babbar daki tayi ta rungume ni. "Ya isa zai tashi amma kece kwarin gwiwarshi. Ki saka a ranki ke ce zaki iya taimakawa wurin tashinsa, kuka ba zai miki magani ba!" Haka na dinga gyada mata kai kamar kadangariya, abun sallah ta shimfida min na shiga ban daki nayi alola sannan na gabatar da sallah, kusan rabin addu'ar Allah ya bashi lafiya yasa zakkar jiki ne, addu'a wasu ma ban san na iya su ba, har dare ban saka wani abu a bakina ba sai da Mai Babbar daki ta ce daularh ta kawo min kunu, Nady ma tazo amma ganin halin da nake ciki sai ta shiga taya ni kuka, Mai Babbar daki ta rufeta da fada da cewa. "Kina kuka ke da ya dace ki zama mai kwarin gwiwa sai ki taya ta, taya zaki biye mata kina kuka? Gaskiya idan ba zaku zo ku mishi addu'a ba kada ku fara zuwa kuna kuka." Shiru tayi tana kuma rarrsshina, har nayi shiru. Koda dare yayi saka mu a gaba Mai Babbar daki tayi nayi tsalle nace mata. "Ni ba zan tafi ba wallahi!" Na kara girgiza kai ina ƙoƙarin nufar kofar riko hannuna Abba yayi ya ce min."Ki bita ku je gida Allah zai bashi lafiya!" Ba yadda na iya ne amma ni dai bana son na bita, haka muka isa gidan ina kuka don koda muka iso gidan cewa nayi."a'a ni ba zan sauka a wurin ki xan zauna." Na fi amince da na zauna wurin Mai Babbar daki sama da kowa domin ita ko ba kome zan ji good news a wurinta. Kallona Nady tayi ta ce min. "Ki zo babu abinda zai same shi." Kifa kaina nayi a cinyarta dole Nady ta kyale ni musamman da Mai Babbar daki ta ce mata. "Kylae ta muje gidan da ita!" Haka suka shiga cikin gidan, bayan mun bar kofar gidan na cigaba da kuka, bata hana ni ba har muka isa gidan. "Zainab!" D'ago jajjayen idanuna nayi ina kallonta. "Kin ga zamu shiga cikin gida, kowa zai so ya ga meye rauninki. Mijinki shine rauninki Please for sake of Allah ki hadiye kukan nan anan kin ji!" Gyada mata kai nayi, amma na kasa hadiye kukan, har muka isa cikin gidan sai mata jajje ake tana amsawa a kai, ban tab'a ganin Jarumar mace irin Mai Babbar daki ba, mace ce da bata san karaya ko tsoro ba, a tsaye take akan al'amarin da yake gabanta. Haka yasa ba zaka tab'a gano rauninta ba, mace ce da za a iya kiranta kallabi a tsakanin rawuna domin zuciyarta ba irin na kowa ba ne, sam babu gajiya ko kasala. Sai da tayi da gaske na sha tea, tana zaune ta saka ni a gaba sai nasiha take min akan na zama mace mai kamar maza, ganin har lokacin kuka nake ta ce min. "Kina kuka ni kuma waye zan yiwa kukan? Ko kin zata bana cikin damuwa ne? Ki tausayawa kanki ki tausaya mishi da mutanen da suka iya boye hawayensu!" Tana fadar haka na kalleta idanunta yayi jajjur kamar runshi, murmushi tayi ta ce min. "Ban hana ki kuka ba, ina tsoron kukanki kada ya zama rauninki."ta fada tana cin abinci a hankali, d'ago kai tayi ganin nayi shiru ta Yar dariya irin na manya ta ce min. "Gashi nan kin zabge kamar wacce tayi amai da gudawa!" Ban iya ce mata uffan ba. "Na gaya miki wani lokacin ita soyayyar uwa unconditional love ne, tana sonta kamar ranta, amma tana iya kokarin boye kanta da zuciyarta saboda kada wannan raunin da soyayyar su janyo a tab'a gobensu!" Daga haka ta cigaba da cin abincin. Sai yanzu nake Bala'in jin tausayinta. "Kuma kin kasa yin kuka?" Dariya tayi sosai tana shan ruwa. "Kuka dai? Kin manta wacece ni ne? Ni ce Sarauniyar zanzabira bakiɗaya, ni uwa ce a zanzabira ba iya Mijinki na haifa ba, duk wnada ya yi kuka sai naji kukan nan a zuciyata don haka kuka ba nawa ba ne!" Gyada mata kai nayi ina mamakin yadda take da kwarin gwiwa da zuciya mai kyau. "A dutyn da na daukawa kaina zamana matar sarki Attahiru sannan Sarauniyar garin zanzabira bakiɗaya nayi alƙawarin tsayawa da ƙafana, nayi alƙawarin danne kukana da kawa zucina saboda kada na zama rauni ga al'ummata, idan har akan gaskiya na tura shi in sha Allah zai tashi idan akwai son rai a cikin al'amarin Allah ya amshe shi." "Mai Babbar daki!" Na kira sunanta ina dafe kirjina tare da fashewa da kuka wiwi. "Don Allah kada ki wannan addu'ar don Allah kada ki raba ni da shi wallahi shine rayuwata farin cikina, bani da madadinsa." Murmushi tayi tana kallon ƙasa kafin ta ce min. "Kin zata zan yi haka ne don bana sonshi? Ina sonshi son da nake mishi ya shafe ki, nake jinki kamar shi." Ta fada tana murmushi kafin ta ce min. "Kwanta ki huta!" Daga haka na kwanta bayan ta wanke hannunta, alola tayi ta zo ta fara gabatar da sallah nima tashi nayi na yi alolan na zo na fara bin bayanta, bani na kwanta ba sai karfe hudu na asuba, shima Mai Babbar daki ta ce na kwanta saboda na tashi sallah jiri ya nime yar dani, haka yasa tace na kwanta, sai da karfe biyar da rabi yayi ta tashe shi, nayi sallah asuba abinda ya fara fitowa daga bakina shi ne. "Ummi sun kira ki ne? An ce ya farka?" "Sallah nace ki yi." Ta fada tana cigaba da addu'ar da take yi, jiki a sabile na nufi toilet nayi alolan na zo na gabatar da sallah amma na ga bata nan, ina zaune can sai gata nan dauke da mug na hadaden shayi ne da soyayyen kwai. "Ummi!" "Sha!" Ba musu na kurba a hankali ina kallonta ina cin kwai, tas na cinye, ruwa ta mika min tana addu'a sha nayi ina kallonta ko zata bani labarin ya farka ai kuwa ta hade rai kamar bata tab'a dariya ba, agogon wayarta ta kalla sannan ta cigaba da addu'a. "Bana son ana kallona!" Shima ya tab'a fada min haka. "Ummi!" Wani d'ago idanun tayi tana kallona a hankali, kafin ta ce min. "Me?" "Yana kama da ke, duk abinda yake yi kamar a wurinki ya dauko!" Yadda nayi maganar hawaye na zuba min, jan pillow tayi tare da ajiye min ta mika min PCM ta ce min. "Sha!" Ba musu Na amsa na sha a hankali, ina kallonta can bayan minti goma ta ce min. "Kwanta ki huta!" Ba musu na kwanta. "Ki yawaita addua da niman tuba, sannan ki kasance mai yawan karatun Alkur'ani waraka ce." A hankali na fara karanta Alqur'ani musamman suratul bakara, tana zaune itama tana bina muka karantun, a nan na fahimci daga boko har addini mai babbar daki ta kwashe sai dai muce abar mata kayanta. Har barci ya dauke ni, ita tana karatun. Barci nayi mai sunan barci domin jiya tunda na farka daga sunan da nayi ban sake barci ba, lokacin da na farka naji ana cewa. "Ki kula da hannunki!" A hankali na bude idanuna. "Yeemar?" Na kira sunanta. "Yaushe kika zo?" Yau kwana biyu kenan ina zuwa ai ashe haka lamarin ya faru?" Kallonta nake ina kallon dakin da nake tabbas asibiti ne tow me ya faru? Turo kofar da aka yi na kalli kofar itama ta juya, Maluma ce da Abba tare da su Aunty Sajidah. "Abba Mai yasa aka dawo da ni? Ba na warke ba?" Murmushi yayi ya ce min. "Da sauki ashe kin farka!" Shigowa mai babbar daki tayi tana faɗin. "Sannu ya jikin naki?" "Da sauki shi fa?" "Alhamdulillahi!" Ta fada , a yadda na fahimta yana can kenan, hawaye ne suka ciko min idanuna. Na bude baki xan yi magana aka turo kofar, kafe kofar nayi da idanu. Hawayen ne suka zubo min, na cire ƙarin ruwan tare da dirka a gadon na nufe shi, fadawa jikinshi nayi ina kuka. "Me yasa zaka min haka? Kasan yadda na damu nasan halin da kake ciki? Yaushe ka farka?" Na d'ago kai ina kallonshi. Shima kallona yake bai ce min kome ba yanayinsa ba yabo ba fallasa. "Yaya gaya min yaushe ka farka? Me yasa aka kawo ni asibiti?" Rike hannuna yayi ya dawo da ni bakin gadon sai lokacin Nady da Ijlal suka shigo. Rike hannuna yayi da kyau. "Zaki iya tuna me ya faru lokacin da aka buga miki abu a kanki?" Shiru nayi ina kallonshi girgiza nayi. "Yaya!" "Ki min shiru!" Ya fada a dan tsawace, shiru nayi ina kallon mai babbar daki. "Ummi waye ya same ta a kwance?" "Sailuba ce!" Shiru yayi yana kallona. "An jima za a mai da ita a duba kanta, domin jinin da ya taru!" Yana gamawa ya mike zai tafi rike hannunsa nayi. "Yaya baka gaya min meke faruwa ba?" Cire hannunsa yayi yana faɗin. "Ku kula da ita a bata abinci!" Saka kai yayi ya fita daga cikin dakin, Faruq na biye da shi. "Diban jininta aka yi ke nan?" Faruq ya tambaye shi, cak ya tsaya. Idan haka ne akwai saka hannun na gida. Ya furta a ransa ya juya ga Faruq, "Kana tunani da kyau!" Kafin ya cigaba da tafiya, har zuwa office dinsa a hankali yake duba rahoton binciken da Doctor Mu'azzam da Doctor Jacob suka ba shi. Bai san me yasa ba yake jin shi kamar ba shi ba, ya kamata a ce yana hutawa ne, amma sai yaji aiki yake son yi akan Zainab, yana ta aikinsa yana kallon computer. Jini ne ya digo daga hancinsa, ya saka tissue ya toshe hancinsa. Yana zaune a wurin can ya juya yana kallon wayarshi da take ƙara. Dauka yayi ya saka a kunne. "Prince ya jikin Ikhlas?" Walid Mamman yayari ya tambaye shi, shiru yayi kafin ya ce mishi. "Kana da matsala ne da ita?" "A'a ban ce ba kawai daga tambaya, dama na ji wani gulma ce!" "Kari ke abarka!" Ya kashe wayar, shi mutum ne da yake da ra'ayin kansa baya son a saka mishi magana ko a mishi wani iyayi, haka yasa shi ya cigaba da aikin gabanshi. Kiran sallah Magariba ya fito da shi har lokacin Faruq yana tsaye a jikin kofar. "Faruq!" "Na'am ranka shi dade!" Shiru yayi yana kallon kasa kafin ya ce mishi. "Ina ji kamar akwai wani abu a cikin gidan nan!" Shiru yayi kafin ya ce mishi. "Duk yadda kace sir!" Dakin Ya dawo ya same ni, ina kuka ya cewa Umminsa da su Nady. "Ku je Faruq ya ajiye ku a gida." "Ummi baku gaya min me ya faru da ni ba" mika min kofin tea din hannun Maluma yayi ya mika min don naki sha sai kuka nake. "Amsa ki sha!" Ba musu Na amsa ina kurba, iya kalamai ukun nan yasa naji kamar umarni ya bani cikin sanyin jiki na amsa har na shanye tas. Ban daki ya shiga yayi alola sannan ta fito yana faɗin. "Ki shiga na tara miki ruwan wanka!" Ban dakin na shiga na cire kaya nayi wanka, ina dawowa Maluma na samu itama ta shiga tayi alola tayi ta gabatar da sallah. Kallon Maluma nayi na ce mata. "Me ya faru da ni?" Na tambaye ta bayan na idar da sallah. "Ke kanki baki san me ya same ki ba sai ni? Ki tuna da kyau akwai abinda ya faru." Bakiɗaya na ƙasa tuna kome, shigowa suka yi da Abba tare da Ya Abid da Nuraim sun kawo abinci. "Abba me ya same ni?" "Zama yayi a kujeran dakin ya ce min. "Zan baki labarin abinda ya faru, amma kuma zaki iya tuna abinda ya faru kafin ki yi barci?" A hankali na d'ago kai, wani irin sarawa kaina yayi na rike kan da hannu bibbiyu, isowa gabana Nuraim yayi, take ya rike shi tare da cewa.."kada ka motsa gabanta. " "Zainab me ya faru?" A hankali na shiga sake kaina da yake bala'in ciwo kamar zai rabe. Sannan ka kalle shi da idanuna da suka ji jajjur na ce mishi.."Ban sani ba wallahi!" Abba yayi shiru kafin ya ce min. "Bayan mai babbar daki ta barki kina barci aka dawo aka same ki, a sume!" A hankali na d'ago kai ina kallonshi, kamar ina son tuna me ya faru. Sai kuma na rufe goshina musamman inda aka yi min bugun. Na ce mishi.."wata mata ta shigo, ina cikin barci na bude idanuna cikin barci amma kuma ban san me ya faru ba,.na ji kamar ta buga min abu a kaina?" Na rike kaina da nake ji kamar yanzu kafa yi abin. "Baki tuna yadda matar take ba?" "Da nikab a fuskartar!" A hankali Abba ya ce mana. "Allah ya kyauta, duk wnada tayi haka ban san meye ribarta ba." "Jininta aka diba!" Ya nuna mishi dantsena ya cigaba da cewa. "An dibi jininta ne saboda wani bukatar kai da kai. Sannan na gama lissafina ban san waye yayi haka ba!" "Allah ya kyauta. "Amin Ya Allah!" Sallama suka mana sannan suka tafi shima fita yayi bayan kamar minti goma sai gashi, tunda naji an kawo maganar jini tsoro ya kama ni, shigowa yayi ya zauna yana kallona. Mika min magani yayi na amsa na sha. Shiru nayi ina zaune can barci ya fara daukata, "tashi kiyi sallah isha!" Haka na tashi da kyar nayi sabon alola, na ba gabatar da sallah ina addu'a na bingire barci yayi gaba da ni, daga nan ban kuma farkwa ba, sai karfe biyu ya kwanta a kusa da ni, ajiyar zuciya na sake ina jin wani irin tausayinta kaina, kwantar da kaina nayi a kirjinshi barci mai nauyi ya dauke ni. Tunda abin ya faru, dalilin da yasa faruwa al'amarin kiran Mai babbar daki da aka yi, akan ya farka ta fita ta barta akan su Sailuba suna aiki a kitchen, tabbas idan kana kitchen din Mai Babbar daki matukar ba magana zaka yi ba babu me sanin akwai mutane. Sannan basu shiga turakarta kai tsaye sai da dalili mai karfi. Basu ji lokacin da aka shigo ba har aka yi abin haka basu fitar mai laifin ba, sannan lokacin da abin ta faru Nady da Ijlal suna gidansu. Shiru yayi yana kallon yadda take barci a jikinshi. Tausayinta da wani irin kaunarta ya kara cika zuciyarshi. Yadda yaji labarin kukan da tayi ya musu dai da ya saka shi jin lallai Zainaba ta sauya. Yana zaune yana gadinta har aka kira sallah farko sai da aka kusan shiga sallah ya tashi so tafiya amma sai kawai bar gamsu ba, don haka yayi Sallah a cikin dakin yana idarwa ya tashe itama yayi sallah. "Yaushe zaka sallame ni?" D'ago kai yayi ya kalle ni kafin ya ce min. "Kin gaji da asibitin ne?" Gyada kai nayi. Karfe uku na rana aka sallame ni, koda muka iso gidan na ga an ta gyara alamar za ayi baki a cikin gidan. hidima sosai aka yi, lokacin da na shiga part dina na samu Iram da Ikram kallon juna muka yi ta mike, "Ya jikin naki?" Niman wuri nayi na zauna ina kallonsu. "Da sauki!" "Akwai wani abu da kuke bukata ne?" Ya tambaye su, shigowa Ijlal tayi tana min wani irin murmushi. "Gaishe ta suka zo yi fa?" Kallonta yayi daga sama har kasa idanunsa a wani irin hargitse. "Nayi dake?" Yadda yayi maganar da wata kausasshiyar murya ya sani jin kalamanshi har cikin jikina, fuskarshi tayi ja kamar ja. "Nace da ke yi?" Ya buga mata tsawar da ya sani tashi tsaye. Jikinta ne ya shiga rawa. "Ina wasa dake? Don ina aurenki sai ki rena ni?" Ya kara daka mata tsawa da yasa ta jin kamar an buga mata wani abu a kai. Zubewa tayi akan gwiwarta. "Allah ya baka hakuri ban san ranka zai b'aci ba ne!" Bai kara bin ta kanta ba. "Idan Zainaba ta je gidanku yar uwarki ce amma ki shigo gidana kuskure ne, daga yau na haramta miki zuwa min gida kin ji ko baki ji ba?" Iram da itama jikinta yake rawa ta ce mishi. " In sha Allah!" Sannan ya juya ga Ikram. "Me kike so?" Girgiza kai tayi tana mai sunkuyar kanta a kasa ta ce. "Babu ranka ya dade!" Matsa musu a bakin kofar yayi ya nuna musu hanya ba musu suka fita da sauri. Zama yayi yana huci har lokacin ina tsaye akan kafana, hawaye na zuba min. "Zauna ki sha magani!" A yanzu ya sauya ba wanda na sani bane wannan cike yake da kome. Abincin da yasa Faruq ya karbo wurin Mai Babbar daki ya zuba min na fara ci. A hankali yana kallon yadda nake ciki ya zauna nazarin yadda nake ci. Da sallama Nady ta shigo hannunta dauke da kula. "Prince Barka da hutawa!" Bai amsa mata ba, zama tayi tana faɗin. "Zainab ga abincin nan na dafo miki!" Kallonshi nayi na ce mata. "An kawo daga wurin Mai Babbar daki!" Shiru yayi yana kallonta. "Kin yi anfani da maganinki?" "Eh!" Ta ba shi amsa, daga nan ya cigaba da zama har aka kira la'asar ta fita shima ya tafi massalaci. Ban daki na shiga nayi alola, tunda nayi alolan jikina yake wani irin rawa jikina ya fara kafin na isar da sallah la'asar, jikina yayi wani irin zafi hawaye na zuba a idanuna ga kaina da ya koma kamar gungunmemmen dutse. Dakyar nayi sallama na kwanta a wurin, kafin wani lokaci jikina kamar za ayi gashin masara, domin har na fara jin kamar numfashina zai bar jikika. Sai gashi ya shigo hango yadda nake yi ya sashi shigowa da sassarfa. D'ago ni yayi kafin lokacin na suma, yadda ya ji jikina abin ya bashi bala'in tsoro, haka ya kira Nurse Nabila tazo har gida aka saka min ruwa, sai dai kuma yadda take saka min ruwa bata ga alamar jini ba ta ce mishi. "Doctor ko zaka duba al'amarin nan ne?" Ta nuna mishi tafin hannuna da yayi fari tas. "Babu jini kenan?" "Ga zahiri Doctor!" Shiru yayi kafin ya saka hannu ya dauke ni, yayi waje da ni. Asibitin aka kara mai dani, abin ya bawa kowa mamaki har da mai babbar daki da take jin abin ya mata nauyi da girma, kawai zarginta sai ya bata ko Abinda aka min a dakinta ya haifar da haka, wasa wasa sai da na sha jini leda biyar, shi ya bada leda biyu, Ya abid leda daya Abba Leda daya Ya Yunus leda daya, sai a lokacin na samu kaina, amma duk da haka nayi wani irin lalacewa kamar mai cutar HIV domin ni daya nasan yadda nake ji. *** "Kace wani abu ya bayyana a gare shi? Har ya ambaci sarki Shago?" Dan dodon da ya samu kanshi bayan ya sha jinin Ikhlas yayi tattul yanzu da yake zaune nan nan karshen da aka bugawa Ikhlas yake lasa jinin da yake jiki yake lashewa wanda yayi sanadin tsotsar jinin jikinta, sake lasar abin yayi, ya juya can ya juya nan tsoro ya bayyana akan fuskar shi ya ce musu. "Ku fito da Gwaska Rilwani kai da Nafi'u ki fitar da Dakare na, ya haɗa Rundunar shaidanun tsakiyar birnin, maza ayi haka amma waye ya tashe shi? Yau kimanin shekaru talatin da ya kona ni, shine a jikinsa, shine ya bayyana shi ya kona ni, ku fito min da Dakare na;" ya fada da karfi bakiɗaya ya razana. "Tabbas kunci da nadama ya dawo da shi, ya dawo ne ku sannan yadda zaku mai da shi barci cikar buri hade da kafaffin alƙawarin mai wanke da izzar mulki zata fara aiki Rilwani kai ka tashe shi kai ne,.kusan sannan hanyar da zaku kore shi domin sai ya budewa Yaron nan idanun da zai hallaka mu...... [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 62 A matuƙar rud'e suka shiga tashin hankali, tunda dodon da suka yi imani da shi, ya rasaza tabbas akwai wani abinda basu sani ba. Don haka suka shiga damuwa da rud'ani, Alhaji Nafi'u ya ce da yake ganin Salmanun Faris bai wuce su yi loma daya da shi ba, ya ce. "Me kake nufi ? Kai da muka dogara da kai ka sare mu fa?" D'ago jajjayen idanunshi yayi ya ce mishi. "A'a Shago kasan dalilin sunansa? Shine sarkin da aka haife shi da karama, sannan ya kasance daya daga cikin sarakunan da Uwar Bokaye Ajuji ta bashi sa'a, shine sarkin da bai tab'a jin tsoron aljanu da fatalwai ba. Idan baka manta ba,.farkon zuwanmu garin nan Yaron nan ya min wannan ta'asar idan har yana yaro inuwar take bin shi har yayi min wannan abin tow ba makawa an haife shi ne domin cikar mulkin Zanzabira. Idan kuna tunanin ba gaskiya ba ne mai yasa Attahiru bai ji tsoron sadaukar da rayuwarshi ba domin yasan waye dansa,mai Maryam bata ji tsoron don ta rasa shi ba. Tabbas inuwar da take binsa tana cike cikin ƙaddaransa. Ku san yadda zaku kawar da inuwar da suke tare da shi domin ko kun yi nasarar korar daya tow daya sai ta farka da daya." "Dama an tab'a yin sarki ne irinsa ne?" Wani irin guguwa ce ta tashi tare da kashe wutar tsafinsu. Komawa cikin raminshi dodon yayi. " Shekaru dari hudu da suka wuce an yi sarki irinsa, sannan tun bayan shudewarshi ba a kara sarki irinsa ba. Ance an hada baki da Matarshi ce aka kashe shi, idan har aka ne kofar mu a bude take!" Inji Alhaji Rilwanu Yayari. "Tabbas anyi haka ku tafi ku nime hanyar da zaku toshe shi, kafin nan ga wannan ku zuba mishi a takalminsa idan ya cire!" Ya basu wata jaka karama me dauke da wani abu. *** Tattara kome na dakin yayi yana gyarawa, domin ya bar Ikhlas a tare da iyayenta, duk abinda yake zargin yana dakin bai gani ba, amma tabbas akwai dalilin rasa jininta. Komawa saman gadon yayi ya kwanta. Mafita yake nima, zuwa yanzu yadda take asibitin an saka mata jini daga jiya zuwa yau amma fatattar kamar ana tsotse shi,.domin sai wani tsotsewa yake yana yankwanewa yake, wato motsewa. Tashi yayi ya fita zuwa Parlourn shi ya zauna Muryan Ijlal ya ji tana wasa kasa kasa, yayi mamakin yadda yake jin muryanta amma kasa kasa baya fahimtar me take faɗa. Tashi yayi ya nufi dakin ya samu bata parlourn tana can uwar dakin, ya hango ya zaune da wayar a kunnenta, tana ganinsa ta ce mata. "Tow Mama!" Ta kashe wayar saukowa tayi a gadon cikinta da ya fara girma ko nace ya girma, "Yallabai!" Kallonta yayi for while kafin ya juya ya fita yana jin kamar ya mata magana sai ya ga no way yayi fight akan Zainaba ita ce zata yiwa kanta yaki yadda take da tsiwa dole sai ita. Study room dinsa ya wuce, ya zauna yana nazarin abubuwa dayawa kafin ya ɗan kishimgid'a, ihsinul Muslim ya dauka yana karantawa,a hankali barci ya fara fisgarshi. Barci ne yayi gaba da shi,.a wani babban farfajiya ya buɗe idanunsa, al'umma ce wanda zai san iya yawansu ba, sannan sarakunan da suka gabaci daular ce a zaune ga wani kujeran zinari da aka ajiye mishi, rike hannunsa aka yi zuwa kujeran wanda yayi dai-dai da bayyanar shi a wani daki yana kwance da kaya a jikinsa Ikhlas ta shigo, a hankali ya janyo ta. Juyar da ita yayi mata rumfar, kyakkyawar mu'amala ce ta shiga tsakaninsu wanda yana gamawa ya ga wani bakin hayaki yana fita a kanta. Bude idanu yayi daga barcin. Sakamakon kiranshi da aka yi a wayarshi, dauka yayi ya saka a kunne. "Prince we need you please!" Inji Doctor Jacob ya kira shi, tashi yayi ya nufi waje kofar Ikhlas ya rufe don Nady tana asibiti tunda Zainaba ta suma take can sai yamma take dawowa gida, lokacin da ya isa asibitin jami'an tsaro ya samu suna bincike, yana isa wurin Doctor Jacob ya mika mishi hannu yana tambayar. "Lafiya?" "Wai daga ministry of health suke an turo su bincike!" "Ina warrantee din da suka kawo?" Ya tambaya. Shugaban team din ya juya yana kallon Salamanu Farisa ai an gaya musu kada su d'aga mishi kada, idan suka isa shima su kama shi, sannan su kulla mishi sharrin da sai ya gwammace bai dawo Zanzabira ba. Kudin da aka biya aka dauko wannnan jami'an ba karami ba ne wai saboda karfin zaluncinsa ko kai ne da gaskiya ya saka ka a gaba sai ya ga bayanka, cikin wani irin isa ya nufi Salamanun Farisa an gaya mishi shi ɗan sarki ne da bai da izza. Lokacin da ya isa gaban shi, a daidai isowar su mai babbar daki da Faruq da Nady. "Ka ce ina takardan shaidar?!" Ya fada yana dariya, "Anya kai jinin Attahiru ne kuwa? Ka binciko da kyau ko Mai Babbar daki ta ajiye wani sad'aka a waje ne...." "Tass" karar marin ya zaga ko ina na wurin, "kai waye zaka mari jami'in tsaro?" Ya tambayi Faruq da ya kafta mishi mari. Juyawa Doctor Mu'azzam yayi zuwa office can sai ga shi dauke da kujera ya ajiyewa Salmanu Faris, Doctor Bashir ya karkad'e ya ce mishi. "Mai martaba ga wuri zauna!" Zama yayi ya daura daya akan ɗaya. Yana kallon Jami'in tsaron, lema Doctor Mubarak da baya shiri da Salamanun Faris yayi Nurse da sauran Staff suka kewaye jami'an. Shiru yayi yana wani matse hannun yana bada wani sauti kas-kas. "Kai waye zaka mari jami'in tsaro?" "Shiii!" "Akai majinyata kimanin mutane dari biyu da goma, sittin a cikinsu mahaukata ne, da suka gamu da laluran tab'in hankali ta sanadin kwayoyin da kuke basu, ai dama na jima da sanin zaka zo an dauko hayarka." Murmushi yayi kafin ya juya ga Mai babbar daki. "Ummi koma wurin Fulanin zanzabira, ki gaya mata Mijinta yana nan zuwa gare ta cikin amincin Allah." Riko hannun Nadiyyah tayi tana faɗin. "Muje Sadauki ya samu ikon sarrafa kanshi, ba iya su ba hatta mace idan ta sake tayi mishi wani hauka zai iya sakawa a rufeta har abada wannan Sadaukin da yake zaune shine jinin da na haifa shekaru arba'in baya, wanda yake da kimanin shekaru arba'in da uku a duniya. Ya bata yana da shekaru sha biyar ya rayu a gwagwarmayar rayuwa a shekaru ashirin da wani abu. Idan ina da abinda zai yi alfahari zai yi da haifar jarumi me fuskartan kowacce matsala, Madalla da kasancewar shi ahalin masarautar Zanzabira jinin da yake yawo a jikinsa tafashe take da izza yau kowa zai san ya tab'a shi." Tabbas ta yarda da kalaman Mai Babbar daki, domin Salmanu Faris da yake gabanta ba shi ne wannan mutumin mai sanyin da sanyin jiki ba. Ba shi ne na yanzu wannan da ko dazun da tayi mishi magana kamar bai ji ta ba, wannan da yanzun maganar kamar dole ake saka shi yinta. Ita ba wannan na gabanta take so ba wancan take so, wancan shine mutumin da zata iya rayuwa da shi, wannan kome na shi akan ikonsa da mulki yake, wancan ba ruwansa da mulki wancan baya son abinda zai cilla shi mulkin zanzabira. "Umminsa ki taimaka ya dawo wallahi wancan nake son gani wancan ne nawa wannan ba nawa ba ne." Sake hannunta Mai Babbar daki tayi tana me juyawa ta kalleta. "Kwantar da shi aka yi yanzu ya farka zaki ce na dawo miki da wancan? Ni uwa ce ya rayu ko ya mutu dole yayi duting dinsa, dole ya kasance yadda yake koda ba zai zama sarki ba, ina son idan yayi tsawa kowa ya ji haka! Idan ba zaki iya zama da shi a haka ba zaki iya tafiya ba matsala we are already chosen that path!" Daga haka Mai Babbar daki ta bata, a yadda take ganinsa namiji ai ko Ikhlas ce bazata zauna da shi ba, zata iya cewa ya rabu da ita kowacece kuwa. Haka suka shiga ina zaune na kalle su. "Ummi Lafiya?" "An turo wasu marasa kunya ne su tab'a asibitin da iya shi yake ganin Abbanku!" Shiru nayi ina kallon Nady da take cikin damuwa, na ce mata. "Lafiya dai!"Girgiza kai tayi tana me sunkuyar da kai kasa. Ina zaune har bayan wani lokaci sai gashi tare da Abokan aikinsa da wanda suke sonshi da wanda basu sonshi, sun shigo duba ni. "Sannu!" Kallonshi nayi ina son ya matso, kamar yasan abinda nake so kenan ya matso gabana. "Akwai wata matsala ne?" A hankali ya rungume ni. "Lu'lu'a!" Da sauri na d'ago kai ina kallonshi. Hawaye ne ya zubo min daga idanuna, a hankali aka fara barin dakin, hatta mai Babbar daki, Nady ce na ƙarshe riko hannunta yayi a hankali ta juya tare da rungume shi. "Please ka daina abinda kake tsoro kake bani tsoro nake ji Prince na bar kome saboda kai Please kada ka kara razanani." Ta faɗa tana kuka, bai ce mata kome ba ya ce min. "Kin gamsu da abinda nake?" Gyada mishi kai nayi ina jin tausayinsa a raina.. "Yaya!" Juyawa yayi ya nunawa Nady wuri ta zauna, sannan ya zauna a gefena, rike hannuna yayi yana faɗin. "Gaya min me kike so kanwata?" "Yaya zan warke? Idan zan warke ina tsoron komawa gida kada na sake dawowa asibitin?" "Zaki warke kai! Amma wurin Mai Babbar daki zaki koma, domin ki ji sauki sai a gyara miki dakinki!" "Shi kenan yaya!" Haka kuwa aka yi bai bani labarin abinda ya faru ba, amma tabbas na ga kamar rashin a b'ace yake. Washi gari aka sallame ni, sai dai kamar an samu matsala a wurin da zan zauna Mai Babbar daki ta ce a wuce da ni gidanmu wurin Iyayena su kara min da nasu taimakon, haka sai yasa ni jin wani irin domin kamar sun nuna gazawa ce, sai dai da zamu tafi Mai Babbar daki da ta kira a wayarta ta ce min. "Kiyi hakuri kina bukatar zama a jikin iyayenki sannan akwai maganin da na musu magana zasu nima miki ina son ki dawo Ikhlas din da na a sani ba wacce ciwo tayi bugu daya ba." Haka yasa na ji dadi da sanyi, ta ni ake sannan naji labarin zai tafi da Nady a duba dashen kusan da ita muka zo ta ga Abba, yadda take ta kuka a gaban Abba sai ya karya min zuciya. "Abba Ikhlas bata tab'a min kome ba, asalima ni ce kishi yasa na mata ba daidai ba, Abba idan haihuwar babu alkhairi na hakura da shi fatana Prince ya dawo yadda yake. Girgiza kai yayi ya ce mata. "Shi jinin sarauta ne, kuma mun jima muna fatan jinin ya motsa, Alhamdulillahi ya motsa dole mu gani muki gani, sannan ki yi hakuri fata domin sai ya bayyana kansa." "Abba ina tsoro kada wani abu ya same shi ne!" "In sha Allah ba zasu tab'a cimma shi ba yayi nisa fa." Da wannan yanayin tayi ta kuka tana jin wani irin abu a ranta. Bayan ta tafi Abba ya kalle ni, "Mamana ke baki damu da halin da yake ciki bane?" Murmushi nayi nace mishi. "Sadauki ai bai yi kome ba, idan aka ce za a bincika abinda suka saka ya koma haka shi ne da gaskiya ka ga kenan dole mu amshe shi a yadda yake." "Me yasa baki jin tsoron yadda yake?" "Abba kenan, shi ban tab'a ganin tsoro a idanunsa ba, duk abinda yake kai tsaye yake baya shakkar kome sau daya na ga tsoro a kan idanunsa." Kallona yayi yana jiran karin bayani murmushi nayi na ce mishi. "Ranar da aka gaya mishi abinda Khalifa shaina da Ahmad Yayari suka so yi min a ranar na ga tsoro a idanunsa, tsoro da kishi suka yi ta yawo a idanunsa. Wanda ta kai ya kusan zane ni. Amma bai zane ni ba domin shi mutum ne mai kiyayewa kuma mutum ne mai sanyi yanayinsa yanayi ne da baya son damuwa, sannan yana damuwa da duk wanda yake tare da shi matukar kana tare da shi ne domin Allah, Abba Salmanun Faris idan aka ce min ya zama sarki tabbas zan so amma zaman Sarki janyo hankalin wasu abubuwan da bana fata, zai yi mulki ne da wani irin karfi da iko. Kawai abu daya ne nake tsoro kada ya ce zai yi amfani da mulkin wurin hukunta masu laifi a mutuwar Abba mai martaba da Abba Saddam!" Ya manta da cewa yarshi yar jarida ce, ya manta da cewa yarshi ta san iya aikin sirri. "Yaushe kika fara aiki akanshi?" Girgiza kai nayi na ce mishi. "Mai Babbar daki ta bukaci haka, sannan ba iya ni daya nake wannan aikin ba, ina da masu taya ni, ai ko abinda yake faruwa yanzu idan na gaya maka waɗanda suke da hannu a cikinsa zaka sha mamaki. Abba a da nake gudunsa a yanzu ina son zama da shi domin shi ne kaɗai mutumin da zuciyata ta amince da shi." "Zan yi duk abinda xan yi domin ki koma gare shi ki bashi duk wani irin taimakon da ya dace wannan shine karfin hada aurenku!" Murmushi nayi sosai. FADA Alhaji Nafi'u da Rilwanu guduwa suka yi suka bar Zanzabira aka ce sun yi tafiya, domin shi Alhaji Rilwanu Abubakar Yayari bincike aka fara akanshi wanda haka ya tab'a masarautar. Sannan Salmanu Faris ya tsaya kai da fata, ayi binciken haka yasa kafin ayi nisa Emirate council board suka ce a sauke shi, haka yasa wasu manya daga Fada suka kira shi akan lallai ya saka hannu akan yayi murabus Daga cikin waɗanda suka bada shawarar har da Alhaji Mamman Abba yayari, babu yadda ya iya abinda yasa Salamanu Faris ya dauki wannan gagarumin al'amarin saboda ya je Office din Mai girma Gwamna Musharraf har sau uku yaki yarda ya gana da shi, sai ya bada sako a bawa Musharraf din tare da mishi gargadi ya cire idanunsa a cikin fada idan ya sake ya shiga wallahi yayi kuka da abinda zai faru. Yasan karfinsa Nafi'u ne tow ya bincika ya saka su, sun gudu da kafarsu. A lokacin da yaji wannan batun da kanshi ya kira Alhaji Nafi'u ya gaya masa, mutanen da suka turawa Salmanu Faris fa ga abinda suke yi har yazo da nufinsu. Ai wannan al'amarin ya dame su, don haka suka bashi Umarnin ya saka a fitar da Dakare, tabbas an fitar da dakare wani dogon tsoho mai yawan sumar gashi, bayan fitarsa su Nafi'u suka dawo Zanzabira, domin wani gagarumin shirin da suka yi. Tare da sakawa aka fara cin mutuncin Salmanu Faris da cewa ya cutar dasu take suka mai da kansu kamar sune masu gaskiya shine mara gaskiya. Haka aka yi ta rigima. Ranar wata Juma'a, Abdullahi da iyalinsa suka tawo gida, abun gwanin dadi duk aka hadu aka yi ta hira da farin ciki ana murna, a fada ya zauna bai tafi ko ina ba, haka duk kwanakin da yayi shi nan da Salmanu Faris suka yi. Kamar su hadiye juna har Salamanu yana gaya mishi halin da ake ciki. "Kasan meye target dina? Dole ka ajiye aikin banki kazo ka rike Zanzabira kai zaka iya zama da al'ummar Zanzabira Nady bata son zama sarki ina son na mata wannan alfarman na wacce ta zab'e ni akan kome." Murmushi yayi ya ce mishi. "Ni kuwa kai kafi dacewa da zama sarki domin zaka iya handle duk wani case, kasan yadda rayuwar mutane suke kai fa baka yi kome ba suka gudu ina kuma da ka fara mulki, Nadiyyah tana tsoro ne kuma ban ga laifinta ba, Yaya duk abinda zaka yi ka tabbatar ka tsaya a gefen Mai Babbar daki haka zai sakata jin kamar Mai Martaba ne a gefenta. Yaya Mai Babbar daki tana cike da kunci da damuwa amma a kowa ya sani ba sai ni, tana iya ji da duk wata damuwa amma akanka bata iya ji da case dinka." Murmushi yayi ya ce mishi. "Idan aka ce yau bana nan, zata yi kuka amma idan aka ce kana nan Mai Bauchi na nan ga Aneesah da Daulah kukanta kaɗan ne shi yasa na kawo mata Khairat ta zauna da ita ina son ta yi mata irin tarbiyyar da ta mana." A wannan ranar sun jima har bayan isha hira suke, a tare suka shiga wurin Mai Babbar daki ta ce. "Mai Kano ya na ga kafin yayanka girma ne Allah ka cika idanu kamar ba shi bane yayanka!" Dariya suka yi aka bazaje ana ta hira kamar ba gobe, a daren ya ce musu.."an gama gyara mana gidanmu zamu tafi,a can zamu kwana ga yarki nan;" ta kalli Khairat da take barci ta shafa kanta, ta cewa Uwar Yar. "Jasrah ba dole ya miki ba ko aka kawo min takwara ba ko?" Dariya tayi ta ce mata. "Ummi ai da kai da kaya duk mallakar wuya ne, wannan naki ne muma naki ne!" Haka suka sha hira sannan ya fita ya gaida matan Babanshi ya gaya musu zai yi hutun wata guda ne zai koma gidansa da yake bayan fata kusa da gidan Salmanu Faris. Sun mishi murna da fatan Alkhairi. Bayan sun yi sallama da su Salamanu Faris ya kawo shi gidan. Shi suka shiga cikin gidansu sannan shima ya wuce na shi. Washi gari kuwa ya dauki Jasrah kasancewar Ita Yar Garin Gombe ce, bayan sun karya wurin mai babbar daki, suka yi sallama zasu Gombe. Zama Mai Babbar daki tayi a cikin uwar ɗakinta tana ji kamar an lullube ta da danyen Nama, wani irin abu yana taso mata. Idanunta cike da kwalla, tafi awa biyu mikewa tayi ta shiga ban daki ta dauki butar da take alolan da shi ji tayi kamar an fisge butar wanda yayi dai-dai da bugun zuciyarta salati ta shiga yi sannan ta fito jin wayarta yana ringing. Tana fitowa wayar na tsinkewa sake kiran aka yi ta dauka. "Mun gama da daya da iyalinsa, saura biyu haka zamu bisu daya bayan daya muna tura su ga Attahiru yayari yanzu zaki san abinda ake kira Fansa ni nan na fito surukanki kuwa mun turawa Yaranki da al'umma da Ubanta hoton bidiyo tsiraicinta, ba wannan ba ne abin burgewan kin ji yadda muka dauki muryan danki yan ihu ceton rai.!" "Innalillahi wainnalihir rajoun, Innalillahi wainnalihir rajoun Ummi Yaya Sadauki, Mai Bauchi ku zo ku kawo mana dauki Ya Allah ka kawo mana dauki!" Can ta ji muryan Jasrah ranka faɗin "Dady ka taimake mu wuta dady!" Idanunta ne suka daina gani ji da ganin sun tafi lokaci guda....... (Maybe next page ku sha mamaki abubuwa dayawa zasu faru a ciki kuwa har da abinda kuke ta jiran ayi.muku 😅😂🤣🥺🤔Allah sarki ajali ya kawo Mai Kano) [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 63 Tashin hankalin da Ahalin Yayari suka shiga ciki babu wanda zai gansu yayi tsammani zuciyarsu zata farfaɗo domin wani irin gigita suka yi lokacin da aka samu mai Babbar daki a sume, a lokacin Aneesah ta kawo rahoton abinda ka tura mata don gulma da tsugudidi, shine tana zuwa ta ga mai babbar daki kwance, kuma ta ga videon, amma ita kanta Mai Babbar bata ga wani abu ba, wannan yasa ta shiga ihun Ikhlas ce ikhlas ce. Tun da aka kawota asibiti har yanzu babu wnada yasan Abdullahi ya rasu, ga Khairat da take jikin Daulah tana ajiyar zuciya saboda ganin Mai Babbar daki a kwance. Karfe daya da wani abu. Mai Napep ya sauke ni, tun a gida da abin ya bazu Abba ya ce kada a bari na sani, ina kwance jikina ba karfi sai ga kiran Uwais, ya ce min. "Autar Maluma kin ga abinda yake faruwa?" Tashi nayi zaune ina faɗin. "Ni da bani da lafiya mai zan sani?" "Ok amma Tabbas akwai abinda ake boye miki matukar Abbanku bai gaya miki ba." Gajiya nayi da jin zancensa na kashe wayar na kira Yeemar. "Ya jikinki?" "Me ake boye min wani abu na faruwa ne?" "A'a ba kome kai ban sani ba;" "Yeemar don't try fool me, idan na ji wani abu na faruwa ba zai mana kyau ba!" Na kashe wayar shigowar Iram dauke da wayarta tana dariya. "Ke mai miji, da wani dan iska can da ya kashe Lucky, ga abinda yake faruwa!" Ta wurga min wayar. Hoton bidiyon mu na lokacin da aka yi party nan ne har aka sace mu. "Wanann shine abin da kike ihu a kai?" "Ba shi bane kaɗai duba!" Ta nuna min wani videon idanuna ne suka cika da kwalla. "Me nayi miki da zafi zaki lalata min rayuwata?" Murmushi tayi ta ce min kiyi ƙoƙarin haduwa da Mijinki da alamun kome ya kwace mishi, kamar yadda nake zaune babu aure haka nake son ganinki mun lalace tare!" Wani mug na kwalba na dauka na rosa mata a bakinta sai ga jini na zuba, na rufe ta da dukar da ban san ina da karfin ba dukarta nake iyakar karfina ina kuka har ina jin kamar juwa na kamani, ihunta da Maluma ta ji yasa ta shigo da gudu. "Ba zan yi irin rayuwarki ba, zan wanke kaina a wurinsa ke datti ce mai gurbata muhalli da rayuwa tur da samun yar uwa irinki!" Kwace ta Umma tayi saboda dukar da nake mata. "Eh naji amma ko mahaukaci Abba ya haɗa ni aure da shi, zan sadaukar da kaina akanshi ke fa? Mijinki har yau bai san ki mace ba ko boyewa kike kin tab'a bin namiji!" Wani kukan kura da anyi na shaketa ina buga kanta da bango. Ina kuka kamar zan mutu, kwace ta Maluma tayi ta wanke ni da mari kafin ta ce min. "Da gaske ne babu abinda ya tab'a haɗaku?" Wani irin kunya da tashin hankali na ji ya cika ni. "A'a Maluma ba haka bane?" "Wallahi haka ne idan karya ne a kaita asibiti a duba ta." Hawaye ne ya zubowa Maluma ta ce min. "Ya kike ji a rayuwarki? Baki jin kunci da tashin hankali? Shima ya kyale ki har wannan lokacin, Tabbas kin yi abinda Abbanku ba zai yafe miki ba. Kada ki sake taka inda nake!" "Aikin banza idan kuka yi haka wani uwar ce zata faru? Baki ga ita karuwanci take a gaban Malam kin ga yayi mata wani abu ne? Wannan lamarin ba wani abu ba ne domin anyi auren mata dayawa kuma suna gudun mazajensu wasu angurya ce hala itama shine a gabanta idan kuwa shine dai dai su shekara dubu." Inji Umma ta juya ga Iram ta ce "Sharifa kenan, sai me don kin gaya mana bata tab'a haduwa da mijinta, sai me? Gara Ikhlas sau dubu da ke, ba yadda xan yi domin nima Uwa ce amma macen da ake kira mace take gudun miji ba fanko irinki ba, ki tuba kafin lokaci ya kure miki domin ba domin madigo ba riba ce da ita ba har gara karuwanci shi namiji na auren mace ke fa? Bayan mahaifa ya lalace ko?" Fita suka yi daga dakin suka barta tana numfashi tare da zubar da hawaye ta ce min. "In sha Allah sai na hanaki jin daɗin aurenki!" "Aniyar ki zata bi ki jaka kazama matacciya!" Domin abinda ya dace da ita kenan sunan da ya dace da ita kenan, haka ta fita na cigaba da kuka gidan yayi wani irin tsit fita nayi sanye da Hijab har kasa, ban tsaya ko ina ba sai Fada anan aka gaya min suna Asibiti na wuce. Cirko-cirko suka yi a gaban emergency, manya da Yara, sai kuka suke domin wannan shine karon farko da aka kawo Mai Babbar daki asibiti. Idan ka kalle shi sai ka ɗauka babu jini a jikinshi ne. Shigowar matansa biyu yasa shi zuba musu idanu. Kafin suka iso gare shi. Rab'ewa nayi gefe domin nasan ni ce mai laifin. Duk abinda ya same Mai Babbar daki ni ce. "Yaya Salman me tazo yi asibitin? Tazo ta kara kashe mana Uwa ne?" Kallon Aneesah yayi da idanu. Kafin ya juya kaina ya kalle ni. "Gaskiya ta bar asibitin nan ko mu dauki mataki a kanta." Yadda suke harzuke, ya sa shi takowa gabana ya ce min. "Ki koma gida!" "Ka.... Bar...ni na wanke kaina." "How?" Ya tambaye ni yana zare min idanu. "Da gaske ba hotona ba ne?" "Waye zai yarda? Bayan ni da nake Mijinki guduna kike?" Ya fada kasa kasa yadda babu me iya jin amon kalmar. Da sauri na d'ago kaina ina kallonshi. "Idan na yarda ka bincika zaka wanke ni?" Duk da halin da yake ciki sai da ya kara min kallon ban dariya. "Ikhlas a zahirin gaskiya kin bani kunya, ace kina wife of crown prince a ce har an fitar da nude dinki! Kuma Prince Salmanun haka zaka cigaba da kallonta a matsayin mace." Inji Iram wacce ta shigo asibitin ita da Mommy Turai. "Wallahi ba nawa ba ne?" "Ku fita kafin na dauki mataki akanku!" Wani irin kuka ne ya zo min, taya xan iya cewa bani bane. Haka na juya a hankali ina tafiya. Na bar cikin asibitin karar horn naji na tsaya ashe Uwais ne.. "yan mata shigo na kai ki gida ai na gaya miki ba sonki suke ba." Yana tsaye ya ga lokacin da ta shiga motar Uwais. "Na gaya maka yarinyar nan bata sonka, duk abinda ya faru amma zata bi wancan dan iskan gayen!" Murmushi yayi ya kalli Nadiyyah. "Ni kuwa sai nake ga kamar Nadiyyah Jamil Chiroma da na sani bata damu da rayuwar wasu ba, tafi damuwa da niman kuɗinta da duniyarta yaushe kika fara damuwa da kishiyarki? Ko akwai wani abu da yake fishy ne ban sani ba?" "A'a... A'a no never!" Ta fada da sauri. Shiru yayi yana kallon motar, wayar shi ce tayi ƙara ya ɗauka. "Kan san mai wannan wayar?" Gabanshi ne yayi mugun bugawa, a hankali ya ce. "Eh!" Yayi shiru kafin ya ce . "Kanina ne!" "Tow Allah ya musu rasuwa bakiɗaya suna asibitin kwararru na jahar Gombe!" "Innalillahi wainnalihir rajoun!" Ya fara wani irin haki, tare da dafe goshinsa, zuciyarshi tana wani irin bugawa. "Lafiya?" Nady ta tambaye shi, lumshe idanun yayi kafin ya bude a hankali ya danna wayarshi. Ya saka a kunne. "Ka nime mana iznin private jet to gombe!" "Lafiya Ya Salmanun?" "Abdullahi Passed away!" Ya iya furtawa, yanzu ya fahimci abinda ya tab'a Mai Babbar daki, ba videon ba ne, domin wayar tana hannunsa sannan koda Aneesah ta ce ga abinda ya faru, ya shiga ya ga bata bude videon ba, haka yana nufin ba shi ne ya sakata suma ba. Haka suka fito Faruq ya kira sauran mazan ya gaya musu suka nufi Gombe, domin sun bar garin zanzabira, sannan sun cigaba da tafiya ana binsu ana basu wahala, har suka yi tafiyar da ta kusan kai su Gombe, kafin aka aikata abinda ake so, lokacin da suka isa Gombe kai tsaye suka nufi asibitin bayan sun sauka a jirgin. Suna isa aka wuce da su inda gawar take, domin dakyar aka cire su a motar suna manne da juna, Jasrah Abdullahi da Babyn a tsakiyarsu, wannan shine horrible abinda ya tab'a gani da ba zai manta ba, sannan bayan an saka wuta a motar tura su rami aka yi motar ta kama da wuta sosai, jikinshi tsuma yake kamar zai ci babu, wani irin wuta yake ji na kama zuciyarshi, jikinshi rawa yake kamar ya tashi. "Sir an samu wani witness din din da ya ga faruwar lamarin!" Juyawa Faruq yayi ta samu mutumin suka fita. Wani dan Yaron Fulani ne, a hankali yake gayawa Faruq abinda ya gani yadda aka sakawa motarsu wuta tana binsu koda suka tsaya motar taki budewa sunyi kokarin fita amma taki, sai ga wata babbar mata tana zuwa wasu mutane suka sauka a cikin motar suka kara zubawa motar petir daga nesa sannan babbar motar nan ta tura tasu da take ciki da wuta a ramin, yace musu yaji lokacin da suke fadar sauran na biyo bayanshi, shima ya je dibar itacce ne, anan wallahi abinda ya sani kenan. "Kai ma da kai yi magana rayuwarka tana cikin hatsari daga yanzu zamu tafi da kai domin zasu kashe ka!" Faruq ya gaya mishi yana shiga cikin dakin, ganin Salmanu akan gawar yayi shiru kafin ya dafa kafad'arshi ya ce mishi.."Yallabai an fitar da sanarwar rasuwar, zamu tafi da gawar ne?" "Iyayen Jasrah ya kamata su sani!" Ya fada a hankali, ya juya ya fita daga dakin ajiyar gawar sannan ya fito waje, so yake ya fasa ihu ko zuciyarshi zata yi sanyi. Wannan aikin ban da Allah waye zai maka wannan jarabtar? Waye zai kawo fitanannun rayuwarka. Waye zai shiga rayuwarka har ya maka irin wannan barnan. Shiru yayi can sai ga motar Sarkin Gombe, domin Labarin har ya kai musu Kasancewa an sake labarin har BBC Hausa sun samu sai kiran members na familys din ake yi gidan jaridu. Wayarshi ce tayi ƙara ya dauka a hankali. "Mahaifiyarka da Matarka, ban san waye ka fi so ba, ita Mahaifiyarka ka saka masu tsaron kofarta, babu da muka iya ita Yarinyar fa?" Murmushi yayi wanda kana gani kasan na bakin ciki ne da ba yadda ya iya. Kiran Faruq yayi ya matso da shi daidai kunnen. "Koda yake shi yaron ya gama mana aiki yanzu sai ka ceto rayuwarsu kamar yadda dan uwanka yayi ta kiranka yana niman taimakon ka, baka nan balle ka iya taimakonsa ita kuma gata a kusa da gadar mata, wanda yake cike da ruwan dam za'a sake shi nan da minti goma kacal!" Dariya mutanen yayi ya ce mishi. "Abokina ya kamata ka tunani." "Matsafi dakare ba!" Ya bashi amsa yana murmushin gefen baki. A can gefen kuwa Faruq ne yake waya kafin ya katse kiran. Komawa yayi wurin wakilan Sarkin Gombe da iyayen Jasrah sanan suka amince a kawo gawar Zanzabira ayi musu jana'iza. Zuwa gefenshi Faruq yayi ya ce mishi. "Yallabai team am sorry!" Ya fada a hankali. "Don't try Tell me that narasa ta?" Girgiza kai yayi cikin sanyi murya ya ce . "Sir! An yi kokarin dakatar shi amma ya fada cikin dam din!" Kifa kanshi yayi akan tafin hannuna. D'ago kai yayi ya ce. "Kallu Innalillahi wainnalihir rajoun." Yana shafa kirjinsa kafin ya mike yana mai cewa.."Zamu tafi da gawar domin karfe biyar ayi musu jana'iza!" "Shi kenan! Muma muna tafe da za'a mana lamuni ne ayi jana'izar gobe!" Shiru yayi kafin ya ce musu.."shi kenan!" Haka suka wuce da gawar a motar asibiti. Lokacin da suka isa sun samu an gama shirya tashin jirgin. Sannan suka wuce Zanzabira. *** A lokacin da muka bar asibiti kuka nake ina rantsuwa, shima sai cewa yake. "Na yarda dake amma su fa? Ki amince min ba nuna miki abinda babu wanda ya isa nuna miki!" Kusan haka yayi ta rarrsshina wanda ban fahimci kome ba, har muka isa gadar mata, anan yake bani zaɓi. Ban san me yasa na kasa mishi musu ba, domin a gabansa Abba ya kirani ya ce kada na dawo mishi gida ya gode da abinda na aikata. Duk sai na rasa meke min dadi. Nayi ta kuka har na rasa inda xan saka kaina. Muna zaune a wurin Yeemar ta kira ni tana gaya min labarin rasuwar Abdullahi nan na rikice da kuka zan koma a lokacin wasu mutane suka zo inda muke tare da ciro bindiga shi kuma ya ji tsoro tare da tasar motar, a tunanina zai bar wurin ne ashe mutumin nan nashi abun ya shirya kawai ya sha kwana tare da juyawa ya kalli ta inda ruwan dam din yake kawai ya naushi katangar gadar ihun da na fasa tare da rike hannunsa sai ji nayi mun.fada ruwa tsundum. A gaskiya na yarda da Allah kuma na yarda da duk yadda kaga rayuwa kada ka rena shi, domin motar ta rufe kanta, haka yasa ruwa bai fara shiga akan lokaci ba. An kira Jami'an kwana kwana amma basu zo da wuri ba, haka yasa aka nimo masu kama kifi suka shiga niman motar domin ta nutse, An kira Iyayenta bakiɗaya hankalinsu a tashe yake, lokacin da suka iso suka samu ana ta niman shi kanshi Abba sai da yayi danasanin fushin da yayi da ita, cikin ikon Allah kuwa aka samo motar wanda dakyar aka safa glass din gabar motar aka ceto ta, domin ta sha ruwa ana zargin ta musu, shi kan ko ba a fada ba yadda ya tashi a cikin motar ita ce ma bata tashi ba, haka yasa suka fito da gawarshi, wato ana fito da ita tana shan iska ta ja wani irin numfashi, ai kuwa take aka shiga matse cikin ya sai ga ruwan da ta sha nan aka wuce da ita asibitin, shi ma aka kira Danginsa aka gaya masu mutuwar dan uwansu, Budar bakin Mamanshi ta ce musu. "A'a ba d'ana ba ne, ku kai shi inda za a mishi kuka ai na gaya mishi ya fita harkansu, don haka ku binne shi kamar kare ne ya mutu!" Daga haka ta katse kiran. A lokacin da gawar Abdullahi ya iso ba asamu yi musu wanka ba sai yayyafa musu ruwa aka yi. Aka musu sutura, a lokacin Mai babbar daki ta farka domin sun yi fatan ta farka domin ta ga gawarshi, Khairat Yarshi tana kafadar Salmanu Faris. Inda ta kwanta tayi shiru. Har aka gama jana'izar, yana rungume da ita har makabarta. Ta ce mishi. "Daada anan ake binne mutane?" Gyada mata kai yayi, ta kuma ce mishi. "Nima anan zaa binne Ammy da Dady?" Gyada mata kai yayi, "Daada Dady ya ce ko baya nan kai zaka zama Daadana?" Gyada mata kai yayi yana jin wani irin kaunar Yarinyar a ransa. A ransa yayi alƙawarin yar Ikhlas ce. Haka aka binne Abdullahi shi ɗaya sannan aka binne Jasrah da danta sai da aka rufe shi ya samu damar zama a bakin kabarin yana kallon mutane suka watse, sai a lokacin ya fara kuka a hankali yana faɗin. "Me yasa ka bar min ita? Ashe ka san tafiyar ne ka ce ni da Mai Babbar daki ka bar mana aiki? Me yasa Abdullahi, ka tafi ka bar ni da rashin yarda da ban yi da ku ba!" Haka yayi kuka a wurin har Faruq ya dawo saboda Magariba tayi daukar Khairat yayi suka fita. Sai da ya koma asibiti har lokacin Mai babbar daki bata hmm ko uhmm, tayi shiru sai dai tayi murmushin karfin hali, amsar Khairat tayi tana mai rungume ta, ta lumshe idanunta akan yarinyar wani irin kaunar yarinyar take ji, tana jin wata irin zafi da ciwo domin tayi imanin ba a tab'a mata irin wannan raunin ba, an mata raunin da na zata tab'a mantawa ba, wani irin ciwo take ji a ranta da zuciyarta ita kaɗai tasan yadda take ji, musamman da take jin yarinyar na ajiyar zuciya. A asibitin suka kwana gabakidaya mazansu da matansu, the next day suka wuce Fada, ko ta kan Ikhlas babu wanda ya bi sai Yeemar da ta zo, ita ta samu har lokacin tana kwance a cikin wannan yanayin. Haka ta tafi gidansu babu wnada ya damu sai Umma da ita suka zo. Abu kamar wasa domin a cikin kwanaki uku daga Ɓangaren Iyayenta zuwa Salmanun Faris babu wnada ya tako asibitin, sai ranar asabar da ddare ya shigo Umma da Yeemar wacce take fama da Laulayin cikinta ta mike tana faɗin. "Umma zan tafi." Ya nufi kanta ta ce mata. "Don Allah ki tashi haka?" Ko gaisawa basu yi ba domin tafi kowa daukar zafi a cikin kwanaki ukun kullum tazo zata tambaye ta ya zo ta ce a'a, amma sai yanzu ya zo yadda yaga Yeemar bata kula shi ba ya sha jinin jikinsa, ita ma Umma wani dauke kai take tana mai kiran Nuraim ya zo ya dauke ta suka nufi gida. Sai da ya gama dube-dube, sannan ya buga gadon yadda yasata dole ya farka. Bude idanun nayi da suka yi nauyi, na kalli dakin me dauke da haske sosai. Sannan na kara lumshe idanuna a karo na biyu na kara bude shi. Juyawa nayi na ganshi zaune harde da kafarshi wato yayi Crossing leg yana kallon wayarshi. "Kin gama gudun?" Tashi nake son nayi amma na kasa, "wannan wani irin mutum ne da bai san tausayawa ba, sai bakar magana." "If you like ki fadi kome!" Bude idanun nayi ina jin kwalla na cika min idanu. Mikewa yayi. " Ai nasan ke ba jahila ba ce, da aurena akanki zaki bi a wani namiji." Murmushin takaici yayi ya cigaba da cewa. "Shima sai mun haɗu a gaban Ubangiji, domin ba zan yafe masa yunkurin kashe min mata da yayi ba....... *08130269641* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 64 Wani irin d'aci nake ji kamar yana watsa min ruwan zafi, lumshe idanun nayi na kara rudewa for each any single words da yake fita daga bakinsa jin sa nake kamar rayuwata ce ta zo karshe domin yaki faiimtatta. Sannan yaki gano mai yasa kome ke faruwa, abinda na fahimta rayuwata tana dauke da wata ƙaddara da take bibiyata, domin xan iya cewa baƙin alkalamin ƙaddarata, ta shata min zanen ƙaddara mai karfi a kaina da rayuwata. Domin bana jin ko wanda ba Musulmi ba yana fuskarta rayuwar da nake fuskanta. "Tunda baka bukata na a rayuwarka don Allah ka yanta ni daga kaddararren aurenka, maybe da Iram ka dace we are not match to each other." Wani kallon banza ya min ya ce min. "Kina bukatar yanci? Hmm da yake kina da." Shiru yayi ya ce min. "Think wisely!" "Ka samar min da yancin ta hanyar da ba zaka kara jin sunana ba!" Na faɗa ina kokarin sauka a gadon don na gama gajiya da kwanciyar asibiti gara na boya inda zan samu yanci matukar na cigaba da rayuwa da shi. "Bayan duniya tasan cewa ba iya abinda kika aikata? Malam Junaid ya bani zaɓi, domin kare mutuncina da na gidan Yayari zan rabu da ke amma sai bayan nadin Sarautar da za ayi!" Kwalla ne ya cika min idanu. "Ban gane ba? Dole sai da ni za ayi nadin Sarautar? Dole sai..." Shiru nayi saboda yadda ya tawo tare da fisgo ni jikinshi, na dirko daga gadon kamar xan fad'i kasa, murmushi yayi sannan ya ce min. "Kika kara d'aga min murya sai na yanke harshenki, na gaji da rashin kunyarki!". Shiru nayi saboda yadda naji tafin kafana akan kafarshi, which mean ya daura ni akan kafarshi, saboda kada na taka kasa, d'ago kai nayi a hankali ina kallonshi. Tab'e wuyata yayi a hankali naji kome ya tafi ban kara sanin kome ba. Kwantar da ni yayi sannan ya riƙe hannuna, "Na rantse da Allah ni nafi kowa sanin gaskiyarki, amma dole na bawa ahalin masarautar Zanzabira kariya da kuma ke, kiyi hakuri da abinda zaki gani ko zaki ji daga gare ni, rayuwarmu ce tana cikin wani irin kulli. Idan kome ya dawo dai-dai zan rayu dake har abada amma a yanzu dole na saka katangar karfe a tsakaninmu!" Ya furta a hankali yana sumbatar hannunta, anan ya kwana ya sha kira a wurin Ijlal domin tunda abin ya faru ta gama sakawa a ranta Ikhlas ta gama zama da shi, haka a duk lokacin da ta nufi Mai Babbar daki, kukan Munafunci da nuna mata tana jin ciwon abinda Ikhlas ta aikata, Mai Babbar daki bata gani ba amma yadda ake fadar abin yasa tayi kunnen Uwar shegu da su, sannan ta kira Baffanta ta gaya mishi. Murmushi yayi ya ce mata. "Ban san me Allah ya shirya a zamansu, amma ki ji a ranki su din kamar rayuwa da mutuwa ce, dole mutuwa ta fatauci rayuwa, haka dole rayuwa tayi ta fadi tashi domin ta rayu kin ga kenan dukkansu ababe ne da Allah ya wajabta wanzuwarsu a bayan kasa zuwa wa'adin da Allah ya diba musu, don haka ya rage gare ki. Ki yi hakuri sannan ki toshe kunnenki, itama Yarinyar tana fama da kanta ne, jinyarta sai shi domin Matsafa suna bibiyar lamarinta, sannan wani abu da nake ta son gaya miki ki zo Farin ƙasa." Shiru tayi kafin ta ce mishi."Baffa zuwana farin kasa kamar wasa ce da rayuwata, ana Bibiyar lamarina da na iyalina." "Shi kenan amma. Allah ya rufa asiri akwai abinda na ke son gaya miki dangane da abubuwan da suke faruwa ne, wasu daga cikin gidan sun nime na saka baki kada ki saka kanki cikin rigimar da aka fara kwanaki ban samu na kiraki ba amma tabbas haka yana da nasaba da mutuwar Bawan Allah!" "Na jima da sanin haka, sai dai ban san me Allah ya shirya ba . Allah yasa mu dace!" Suka yi sallama, shiru tayi kafin ta ce a hankali. "Baffa ya san zasu kashe Abdullahi amma bai gaya min ba, wato ina shuka a idanun makarwa abinda Adade ta gaya min kenan ban fahimta ba ., tabbas akwai dalilin bibiyar Ikhlas imma Baffa ya sanar musu da wani abu akanta ba zai yiwu daga waje ake Binta ba, daga cikin gidan nan ne? I miss something!" A hankali take zaga gidan tana kara nazarin me ta manta a cikin abubuwan, "rundunar shaidanun tsakiyar birnin, da wasu daga cikin gidan sarauta sun hada kai, wanann a cire Rilwanu da Nafi'u ba iya su kad'ai bane abin zargi, tun daga lokacin da aka sumar da Ikhlas ya dace ta dasa ayar tambaya amma bata yi wani abu a kai ba. Sai yau magana Baffanta yasa ta tunawa she miss spot Mai muhimmanci. Ko jiya da Malam Junaid yazo ya gaya mata a yanzu kada ta yarda da kowa kada dogon magana ya haɗa ya hadata da kowa, kenan hatta bayin gidan da sauransu akwai wanda bakinsu ɗaya. Wani irin sanyi jikinta yayi abu daya kawai ta sani Yaranta da iyalansu dole ta bawa rayuwarsu kariya musamman Ikhlas bata damu ba da duk abinda za a fada tayi taki mai da hankali akanta ne gudun kada wani abu ya kara faruwa domin suna farautar rayuwarta, burinta yanzu Salmanun Faris ya karbi kujeran Mahaifinsa. Bayan addu'ar Uku da yake an zo ta'aziyar rasuwar Abdullahi din manya mutane ciki da wajen kasar musamman da aka san kanin Famous Doctor Faris Attahiru Yayari ne, sannan mahaifinsu ma an san wani babba ne, haka yasa aka yi ta zuwa ta'aziyar har tsawon kwanaki uku da aka yi addu'ar uku. Karfe goma na safe ya shigo cikin wata hadaddiyar shadda Dark blue, ya zauna a gabanta yana gaishe ta, murmushi tayi tana faɗin.."Ina yarka?" "Tana wurin Daulah ban ji muryanta ba." Jinjina kai tayi sannan ta ce mishi. "Ba zan maka dole ka zauna da Ita ba. Amma ni idan da ina da iko da xan zo ka zauna da ita, mace irinta ake bukata kawai idan aka cire rashin kunya da wasu abubuwan mace ce da ake bukata, Matar Ubanta Hajiya Turai tazo min da wani al'amari da ya bani mamaki, Amma kuma sai na ga hakan ba kome ba ne a sha'anin rayuwa. Ga wannan takardan na saka abokan aikinka su nima min kuma Alhamdulillahi sun samo min shekaranjiya da suka zo ma musu magana, jiya ba ka zo ba suka kawo min shi cikin girmamawa." Tura mishi takardan tayi. "Ina son ranar da Abdullahi zai cika kwana arba'in zaka tabbata Sarki a cikin garin nan bakiɗaya!" "Ummi!" "Na yanke hukuncin kuma idan aka yi la'asar na saka Mai Bauchi ya tura musu sakon nan da wani lokaci Emirate council board zasu bukace ka. Ba iya shi ba na sake zubawa kifi abinci domin nayi babban kamuwa, wanda i don't care to sacrifice my own life akanka!" Ta fada tana nad'e hannu a kirji, "sign!" Ta nuna mishi takardan. "Ummi akwai hatsari!" "Ai tunda suka kashe min d'a aka kawo min gawarsa ka ga nayi kuka? Na razana babu karya amma ya mutu a matsayinsa na sadauki kuma Uba, idan da za a bani zab'i da zan zaɓi ya rayu na mutu domin duk lokacin d ana kalli yarshi zan ji my fail as gran Mother, na gaza kare iyayenta. My duties is not about alumma harta Yarana na cikina dole na kare rayuwarsu zan yi yaki da kowa domin rayuwarku ta yi tsawo!" Yadda tayi maganar zai tabbatar maka daga kasar zuciyarta ce ba daga waje ba ne, tsaf ta shirya domin isar da sakon da take bukata.. A cikin kwanakin aka sallame ni, gidanshi na dawo, nan ya dace mu karasa. Don haka na mai da hankalina akan lafiyata, sai dai kuma yadda nake rayuwa a cikin gidan akwai damuwa domin dakina dai yana son ya gagare ni, bana iya barci ga zazzaɓi da yawan mafarkai. Haka yasa na gaya mishi, amma abu daya ya gaya min. "Mutumin da ya manta da Allah ba dole ya ga rayuwa ba, hala baki tsayawa ki yi ibada tsakani da Allah ne ya janyo haka." Sai na ji na tsani kaina da kaina. Na kalle shi nayi murmushi tun daga ranar nake yawan sallahn dare da kodayaushe zaka same ni da Alqur'an, haka yasa ko barci nake da karatun Alqur'ani haka ya samar min da nutsuwa da kuma saukin mafarkan da zazzaɓi, wannan rashin jituwar yasa na fahimci yadda Ijlal take amfana da shi ga Nady ta koma ganin likita, sau rayuwar ta koma min kamar xan mutu ga wulakanci ga na shi ga na matarshi idan nayi magana ya ce min. "Ita biyayya take min, saboda iyayenta sun isa da ita akan me zan hanata karban kanta. Idan kin matsu ki wanke kanki!" Ya fada yana cigaba da aikinsa. Haka na cigaba da hakuri ranar da na gaji na bishi dakinsa, Matarshi tayi ta ihu tana faɗin zata mutu, haka dai ranar ka hakura da shi, sai ya kasance duk ranar girkina haka take min, saboda cikinta ya girma shi kuma yana biye da ita. Satin Nady uku sai gata ta dawo daga yanayinta na fahimci anyi nasara, ni ta fara gayawa. "Sun ce dashen yayi kodayaushe zan iya daukar ciki! Allah yasa na samu Baby Boy na saka sunan Abba! Ya min abinda ko iyayena basu min ba. I'm sorry Zainab ba iya rayuwar Prince kika bawa taimako ba hatta ni kin taimaka min, ni dai koda na haihu kece zaki rike min Yarana!" Dariya ta bani nayi ta dariya har kamar xan tintsira! Na kalle ta ina faɗin.."Hmm tow Allah ya kawo yan biyu!" Rashin zaman lafiya ta da Prince sai ya sake haɗe kanmu da shi, haka yasa Ijlal take ganin kamar muna wani abu bayanta. Wanda daga ni har Nady harkan gabanmu muke, saura sati Abdullahi ya cika kwanaki Arba'in ya kawo Yarinyar Nady ta ce ita fa she is not babysitting, kuma da gaskiyarta nata ma tana faɗin idan ta haifa Nanny uku zaa dauka daya mai yi da safe daya dare, daya wuni. Dariya nake mata don haka wurina aka kawo Yarinyar ba sai ga Ijlal tana Bala'i an kawo Baby Khairat an hanata ba, yarinyar nan rigima har gaban Mai Babbar daki. Kallo daya ta mata cikin mamaki ta ce mata. "Ke yanzu da renon cikinki zaki ji ko da Renon Khairat? A wannan lokacin da kike dama da kanki? Don Allah ki yi fama da kanki bana son Magana ita Zainab bata kome bata da kome zata fi kula da ita!" Cikin jin haushi ta ce mata. "Ina matar da take bin wasu mazan a waje zata kula da Yarinya har ta mata tarbiyya?" Kallonta Mai Babbar daki tayi ni kaina naji kunya, balle ita murmushi tayi ta ce mata. "Ita mace mai bin maza bata iya zaman aure ne? Sannan ina shaidarki?" Shiru tayi can ta ce mata. "Zainab kin amince da abinda ta faɗa ko kina niman hakkinki!" Kaina a kasa nace mata. "Ummi a bar maganar sai ta haihu zan nime hakkina!" "Shi kenan Allah ya kai mu! Zaku iya tafiya." Haka ta sallame mu yana parlour muka fito shima ya shiga tare da yarsa. "Ka ji tsoron Allah, idan ka san kana zaluntar Zainaba ka daina domin na ji kamar akwai abinda take hangowa kada ka saka na ji kunyarta wata rana da zata bude baki tayi magana!" Kunya ce ta kama shi, ta ƙara da cewa. "Tsakaninka da Allah ka tab'a kamata da ha'intar aurenka?" Girgiza kai yayi alamar a'a, "Me yasa matarka bata da kima a idanunta? Hmm!" Ta ce tana mishi alamar ya tafi kawai. Bai yi magana ba, amma yadda ta tara mu a parlourn ya mana kashedi da mu daina cutar da juna ya bani dariya, yana gamawa ni da Nady muka bar parlourn, a ka'ida nady zai yiwa kwana biyu, amma kwana ɗaya yayi mata ya koma dakina, nima kwana ɗaya yayi ko nace a dakin Ijlal yayi shi domin ihun da take yi sai da suka tafi asibiti, idan ka zauna da kishiya makira sai ka yi da gaske domin ba zaka tab'a yin fari a idanun namiji da danginsa ba, haka ranar Addu'ar ya kusa aka kira shi aka mishi duk wani abinda ya ya da ce, sannan suka ce idan aka yi Addu'ar arba'in zasu nad'a shi sarki washi gari ranar laraba, sai bakiɗaya da labarin ya zo muka shiga wani irin yanayi n afarin ciki da kuma bakin ciki. A kaf tarihin rayuwata zan iya saka Umminsa a matsayin Jarumar Uwa, domin sai da ta gana da manyan mutane har zuwa fadar shugaban kasa, haka ya bawa danta lasisin kafa shi, sannan ta kuma janyo manyan dattawan Zanzabira da suke siyasa ta cusa musu ra'ayin marawa danta baya ko yau aka dauke shi bata yi yaki a banza ba, ana saura kwanaki ƙalilan ya tafi yayiwa shugaban kasa aikin ƙwaƙwalwa ba shi shugaban ba dansa Rufa'i ba sai ga shi an yi nasara ba, Mai Babbar daki tana da hanya tana da sani Mijinta bai mutu haka kawai ba sai da ya shigar da Matarshi cikin manyan mutane, sannan ta kuma janyo kungiyoyin lauyiyon kasa jikinta kasancewar Shugaban lauyoyi mata, Madam Alhaja Kudirat Obafemi Oloyokayemi kawarta ce tare suka yi makarantar bodi har zuwa kwalejin ilimi na kasar kafin suka rabu a matakai na rayuwa sun hadu da ita ta kuma mata alƙawarin matukar tana raye zata bata gudummawar a duk buƙatarta domin A lokacin ita Mai Babbar daki ta janyo musu mutunci da kare kai domin sai da aka san suna tare da Princess sannan kuma wacce ake kyautata zaton zata auri crown prince,haka yasa har suka gama makaranta basu fuskanci matsala ba, sannan ba a wulakantasu ba sannan ita bata zuwa amsar abinci sai dai a kawo mata, wanann yasa suma suka zama yan gata, sai gashi ta zama shugaban ƙungiyar lauyoyi na kasa. Shima yana gama aikin ya dawo gida, ranar talata aka yi addu'ar arba'in din Abdullahi, aka raba kome na shi Mai Babbar daki ta cewa Barisater Sham'au yar Kanwata Mariyah kuma kawar Jasran ta saka hannu, domin ta zama shaida ta barwa Khairat dukiyar da aka cire mata, sannan ta ware wasu kuɗaɗen ta saka a cikin na Abdullahi ta barwa Yarsa da yake ya saka kome na shi yarsa ce, kin dinsa sai gashi ya bar wasiya da kome nashi a cikin dairy dinsa aka yi amfani da shi aka barwa Yarsa har zuwa girmanta. Bayan isha ina gaban Madubi na bar Khairat a wurin Jadda wato kakanta, muka dawo gida yanayin ya bada kalar za ayi ruwa, ga wani zafi da ake yi haka nayi wanka na fito daure da towel, shi kuma ya shigo kenan, Haba Malam ya zo yin rashin mutunci sai ya same ni ina shafa mai a cinyata da bayana. Mantawa yayi da abinda ya kawo shi ya dauke ni cak yayi gado da ni, ba nace ban yi kewar yadda yake sarrafa ni ba domin jikina da zuciyata sun azabtu da rashinsa, ni kaina jikina rawa yake. Na amince yayi kome. Ihun Ijlal muka ji tana faɗin wayyo Allah zata mutu, haka yasa muka rabu, sannan ya fito na saka kayana ai tasan a wurina take ina jin Nady tana faɗin. "Wanann iskancin baki tashi yinsa sai ranar girkin Zainab zaki gamu da Allah munafuka kawai!" Dakinta kaita suka kare a can. Kwana nayi ina juyi domin zuwa yanzu ina son naji duminsa amma ba hali, haka nayi ta kuka kamar raina zai fita, dakyar barci yayi gaba da ni, wurin karfe uku na tashi nayi sallah dare, na gayawa Allah kukana.. kafin na kwanta, washi gari sai da na makara domin hayaniyar mutane ya tashe ni, haka nayi sallah a gurguje na shiga kitchen na cigaba da aikin cake din da na yi tun jiya duk da babu wani shagali. Amma hidimar da muka yi ba na wasa ba ne.. har gida aka zo aka yi mana hoto har da shi, kowacce anyi mata biyar da shi kala daban daban, sanye da kayan sarauta. Ina aiki na gama hada zufa na tuna alƙawarinmu yau zai cika, haka yasa na gama kome akan lokaci kitchen dina na rufe a can bayan waje ana ta girki. Saura awa biyu a tabbatar da shi Sarkin Zanzabira, haka ya bani kwarin gwiwar cika alƙawarin da muka daukawa juna, duk wuya zan bashi goyan bayan har ya samu damar tsayawa akan kafarshi, shi kuma zai bar ni na tafi ga Ya Uwais. Haka yasa na tashi a tsannake ina kallon madubin dakina,.ina gyara zaman rigar jikina, sannan na nufi waje, tun a babban parlourn na ga taron yan uwansa suna ta shewa. Cikin girmamawa na gaishe su kasancewar dayawa sun girme ni, wasu sun amsa da daɗin rai, wasu kuwa ko inda nake basu kalla ba, haka ya bani damar wucewa a tsanake. Ina cilla jelar mayafina a hankali, ina jin yadda suke kwashewa da dariya, haka bai wani dame ni ba. Shi dai da yace ya ji ya gani wurinsa zan nufa, basu gabana Allah na tuba rayuwar da na gani a cikin gidan ai yanzu sai dai ya ji kome ya fita a kaina. Lokacin da na shiga parlourn shi Madam Ijlal na samu da me kwalliya, yadda ta haɗe rai ya kara bani damar dauke kai,.ban ma kalli inda suke ba, na nufi bangaren shi ita ta sani. A bakin kofar na tsaya ina sauke ajiyar zuciya nayi na nufi cikin dakin da sallama, babu haske a dakin sai yar side bed lamp. Mai dan duhu abinda ya faru shekaranjiya ne ya dawo min kaina da sauri na kunna wutar dakin, hango shi nayi kwance da gefen gadonshi, daga shi sai farar wandon shadda, ga kayan da zai saka a kan gado, wandon ne,kashe wutar dakin nayi na nufi inda yake, da dan hasken yake haska fuskarshi. Zama nayi akan gwiwata a dan hasken naga yadda fatar idanunshi ya motsa. A hankali nace mishi. "Yau alkawarinmu zai cika!" Mika min hannu yayi, na mika mishi janyo ni yayi ya kwantar da ni a jikinshi ya ce min. "Ina ta jiranki je ki yi alola ki zo ina jiranki." Ba musu na mike na shiga ban daki nayi alolan ina fitowa na samu ya mike, sallah ya ja mu na raka'a biyu sannan yayi addu'a a tunanina murnan wannan ranar yake anan shi mutumin bashi murnan daban, rike kaina yayi ya min addu'a kafin ya janyo ni jikinshi ya tambaye ni.."kin ci abinci?" "Eh na karya!!" A hankali ya juya gefen gadon ya mika min madaffen madara ya ce min. "Sha." Ba musu na sha tas na mika mishi kofin, yadda ya janyo ni yana min wasu salon yasa na ce mishi. "An kusan fa!" Bakin shi ya haɗa da nawa ya shiga tunatar da ni yanayin da muke, a hankali abubuwan da nake tsammanin zai wuce minti goma zuwa sha biyar suka fara zungure minti talatin, sai da ya cinye ni kafin ina jin ya karanto addu'ar saduwaa da iyali, bawan Allah nan ya dauki hanya dodar.........😭😭🥺🤔 Ayya My Zeey 08130269641 [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 65 Bakiɗaya jikina ya dauki wani irin rawa, cikin tashin hankali da firgici na ce mishi. "Tsaya na huta!" Girgiza kai tayi cikin wani irin deep voice y ace min. "I can't let you go!" Ya furta yana kara murza kambunsa na son lallai sai ya rusa katangar da tayi tsakanin budurwa da cikakkiyar mace, cikin d'ago murya nace mishi. "Zaka makara! Kuma da mutane a parlournka don Allah ka bari!" "Ban tab'a makara ba a rayuwata sai akanki na makara har na jira zuwa yau ki ce zan makara? Mutanen ma ni na kira su? Duk wanda ya zauna ya ji mu shi yaso domin ke matata ce ba karuwa ba ce balle na fasa abinda na yi niyya!" Wato tura kai yayi da girman Allah ya tura na fasa wani irin ƙara domin ji nayi kamar zai turo min abu ta cikina ya fito bakina na fasa wata irin kara a karo na biyu ina faɗin. "Wayyo Allah ku kawo min agaji, wayyo Allah na, wallahi ban tab'a ba kada ka kashe ni!!!" Kada ku manta na sha gaya muku yadda Allah ya daura min lalaci da son jiki, kuka nake wiwi ina bashi hakuri domin ya dauki break jin ihun da nayi ya sa shi tsayawa cak da hakon ma'adanai da yake yi yana hura min iskar bakinshi a fuskata da ya jike da gumi. "Idan ka bar ni haka wallahi ba zan sake maka musu ba, kai ko ce min kayi kada nayi barci wallahi zan bi umarninka!" Girgixa kai yayi yana faɗin. "Ai lamarin ba zai min dadi ba, gara mu tafi yadda muke haka, are you fuck ready!" Kuka na fashe da shi ina kiran Nady da duk wanda Allah ya kawo min sunansa, amma dan mutumin nan bai kyale ni ba, cizonshi nayi a wuya ya bude idanunsa da suka yi wani irin ja, jijjiyar kanshi da goshinsa sun tashi rud'a rud'a, "thank you!" Ya furta da alamu baya cikin hayyacinsa, na fahimci shi mugu ne original da bai san sassauci ba, girgixa shi nayi cikin gajiya da wahalar da ni da yake domin.wani irin dad'i yake kwasarshi ga dumi ga ambaliyar maganin mata da nayi tuamali da shi yasa shi kara bude ni son ranshi yake ƙara hake min. A kasa da minti arba'in da biyar ya koya min ilimin daraja miji, domin wani irin tsoronsa da ba ni ji da nake ji yanzu, girma da mutuncinsa ya kara cika min idanun, wani abu da ban san meye shi ba ya shiga kai komo a tsakanin numfashinmu sakamakon kwanciyar da yayi a kaina. "Don Allah kayi hakuri! Wallahi wurin yana ciwo!" "Let me chop you!" Girgiza kai nayi cikin kuka nace mishi. "Wanda ka ci ma ya ishe ka, ka ji tsoron Allah kada ka sa nayi yoyon fitsari domin ina jin fitsari ne marata zata fashe." "Ba wani fitsari ruwan dad'in da yake jikinki ne yake feso min gaya min taya zan ji na koshi! Kece na fara samun a haka sai na kyale ki yarinya baki ji jiki bane!" Da gaske ban ji jiki ba? Kuka nake ina hada shi da Allah har sai da ya ga nayi laushi na daina motsin kirki, sannan ya kifa kanshi a gefen fuskana yana sauke numfashi, wayarshi da yake can yashe ya janyo ya duba saura min ashirin da uku a fara taron bai zo ba! Murmushi yayi ya, shiga janye jikinsa a hankali daga gare ni. Kamar mai tsoron kada wani abu ya same ni ya bar jikina, hannunshi yana kan boons dina. "Zan kyale ki ne domin abinda yake gabana da kin ganta sai na miki bulalal da shi son raina!" Idanuna a lumshe nayi lumo ina shashekar kuka, domin sai lokacin nake ji kamar an watsa min ruwan barkono a gabana, janyo mayafin gadon yayi ya lullube ni da shi sannan ya d'aga ni can, kafet din tsakar dakin inda muka yi shagali ya baci kaca-kaca da jini. Ban daki ya wuce na bi shi da idanu, a hankali barci yayi gaba da ni, ko nace zazzaɓi. Sai da ya gama shiri tsaf sannan ya fito gidan ba kowa an watse domin abinda ya faru ya hana kowa zama a cikin gidan, wannan da dare ne zai fi sauki, dawowa dakin yayi ya shiga ya kunna min karatun Alkur'ani sannan ya fita ya bar gidan, bayan ya saka security su baza gidan suna aiki gabakidaya suka ji kewaye gidan yadda haka yasa babu wanda ya isa ya ce ga wani abu zai shiga. Saura minti goma ya isa cikin gida, yayi kyau cikin manyan kaya sai wani annuri yake fitarwa irin na angwaye, kome na shi yana tafiya da wani irin emotional ba zaka fahimci bakin ciki ba, sannan ba zaka hango farin ciki ba. Yanayin ya haifar da wani irin nagataccen amince na musamman, yana shiga Parlourn aka rangad'a gud'a wanda sai da ya cika kunnen kowa, yana zuwa gaban Mai Babbar daki ya zube a kan gwiwarshi, ya sunkuyar da kai yana me dinkule hannunsa. A hankali ya kai hannunm cikin aljuhunsa ya cire kai ya matsa gabanta. "Ina miki ta'aziyar rasuwar dan uwana." Idanunsa ya cika da kwalla, sannan ya kara da cewa. "Ina kuma miki godiya da samun mace irin Zainab!" Hawayen farin ciki ya zubo daga idanunsa. Ya saka hannunshi cikin nata ya mika mata key. "Ke kaɗai na yarda da ki ga sirrina bayanke , ban yarda ko Aneesah ta ga sirrina ba, wanda suka ji ya isa!" Hawaye ne yake zuba mishi. "Ummi wannan kyautar kuma nata ne tun tuni na san haka zai faru!" Ta ciro wata kyakkyawar red box na gift ya mika mata bata amsa ba, amma idanunta yana kanshi wanda ya kad'a yayi jajjur, soyayyar Yaranta da kaunarsu na daban ne, cikin kulawa ta ce mishi. "Allah ya maka albarka, Allah ya taya ka riko, ya baka zuri'a ta gari da ita Ubangiji ya jibanci alamarinka, Ubangiji ya tsare ka da tsarinsa ya maka ni'ima da bata yankewa, ya baka arzikin da babu talauci bayanka, ya baka zuriar da babu baragurbi cikinsu. Salamanu Farisa na saka maka albarka na, kaf duniya babu me tsayawa a gabanka!" Mika hannu tayi Mai Bauchi ya bata alkyabbar da yake kan tire an lullube shi da tutar Masarautar Zanzabira, wanda fari da kore ne sai tsakiyar an saka kalmar shahada. Aka lullube tiren da shi ta bude alkyabba ce da turare ta mike yana tsugune ta lulluba mishi, sannan ta fesa mishi turare, duk wannan abin da take zuciyarta yana wurin Ikhlas tsoro take kada ya jima yar mutane ciwo, don haka ta riko hannunsa ana gud'a ta kara shi har kofar da zata sada shi ga Fada, hawayen da bata yi ba tun rasuwar Abdullahi shine ya balle mata tana yi tana faɗin. "Allah ya tsare gabarka da bayanka!" Tana ganin tafiyarsu, ta juya a zafaffe. "Sister Mairo Bundat, Amina Zurmi, Inna don Allah ku biyo ni." Ta fada tana mai daukar mayafinta, dukkansu sunan manyan kawayenta ne, kuma Sister Mairo Bundat yar jahar Bauchi ce, daga gidan Sarkin Dass take. Sai Amina Zurmi yar zamfara ce Ubanta hakimin Zurmi ne, sai Inna kanwarta ce ita likita ce a wata asibiti a abuja. Haka suka rakata Aneesah sai tab'e baki take, Nady kan barin garin tayi ta wuce Jos domin bata tab'a kawowa haka rasa budurci yake da illa ba sai da ta ga Ijlal kamar zata yanki jiki ta fadi ga cikin jikinta da ya fito ya ma rinjaye ta, hawaye ne ya zuba mata, ta saka bayan hannu ta goge tuna sakon da ta tura mishi tayi. *I'm glad ka samu mace da ta dace da kai Prince or My King congratulations 🎉 once again Abu biyu ka cimma lokaci guda! Na tafi Jos am sorry ina son na baka space ka huta da Matarka yadda zaka samu nutsuwa da ita kanta na gode sosai My King im always love you! Akwai sako na bari a dakin Zainab Please a bata ina tayata murna, The Queen of Zanzabira* Itama da bata yi wasa da damarta ba, da wannan damar nata ne, tasan gidan Sarautarsu har yau suna abu like na zamanin da, kuma gargajiya suke wannan abin da ya faru zai saka Ikhlas tayi wani irin daraja. In fact ta zama next generation Queen koda Mai Babbar daki zata hakura da matsayinta. Tow wannan shine ya nuna Ikhlas zata zama next generation Queen. Sannan koda mata dubu zai aura bayan ita ba zai tab'a, darajar Ikhlas din ba. Haka yasa kafin ta bar gidan ta ajiye mata kyautar wani Austria Diamond set. A matsayinta na uwargid. Lokacin da Mai Babbar daki ta isso ba kowa a gidan, dakina ta fara zuwa ta ga babu kowa sai wani kwali a kan kujerar parlourn, an rubuta. *Kin cancanci zama Queen of Zanzabira* yours Nady. Murmushi Mai Babbar daki tayi ta nufi hanyar dakinsa, a hankali ta tura kanta sakamakon yadda karatun Alqur'ani yake tashi a dakin. Haska wutar dakin tayi ta hango ni can gefen gadon a dunkule, a hankali ta nufi gadon a hankali. Tana zuwa ta ja stool ta zauna a kai. Kayanna da suke can kasa har da bra, ta mike ta shiga tattara dakin, idanunta ya sauka akan yadda kafet din ya b'aci, fita tayi ta ce musu. "Danku yayi barna ni dai a matsayinku na malaman kiwon lafiya nake son ku duba min Y'ata, sannan wallahi sai kun kara biyan wani abu abinda ya bayar ya kasa na gaya muku!" Ta shiga dakin suka rufa mata baya nuna musu kafet din tayi, sai kuma inda nake kwanta na farko saboda juyin da nayi gadon ta b'aci ba laifi domin zanin gadon da ya kasance Skyblue ya fitar da alamar jini sosai. "Ya Salam! Inna a hada ruwan dumi, namijin duniya!" Inji Amina Zurmi, ta shiga ban dakin Inna da Sister Mairo Bundat ta isa bakin gadon ta dafa kaina. "Mai Babbar daki, kina nufin Zainab din Hajara ce sai yau ya amshi martabarta!" Murmushi tayi tana faɗin. "Ga zahiri kin san yartawa ba dai tsiwa ba, ya mata na karfi ne sai na gayawa Alhaja Kudirat Obafemi Oloyokayemi ta shiga lamarin." "Kin manta Head girl dinmu, Jamilah Rano? Shegiya ita ce Babban alkalin alkalai, daga nan sai ku maka mu kotu!" Dr Inna ta rangad'a gud'a mai karfi lokacin da ta dauko towel tana mai lullube min kirjina, cinyoyina da jini ya fara bushewa, ta gani tana wani irin murna. Fita Mai Babbar daki tayi ta dama min kunun tsamiya mai zafi da soyayyen kwai. Kafin ta dawo sun gyara dakin tsaf ni kuma ina ban daki Dr Inna ko nace Aunty Innah tana duba ni, sai da nayi wanka ina kuka ta gasa ni sosai, sannan ta fito nima ina fitowa na koma zan kwanta ta ce min. "A'a zaki ci abinci tukun ai jego ce dole a yi miki!" Haka kuwa suka zaunar da ni amma na kasa zama, da na zauna jini zai fara fita. "Sister Mairo ban ga karuwa ba, amma kuma jinin yana zuba." "Eh ta waje babu tear din da za a duba cikin jikinta za a samu ta karu, dole muna bukatar a kaita asibiti mu gyarawa Saraki wurin zama yar nan Allah ya miki albarka." Kasa magana nayi domin bani da karfi, haka Mai Babbar daki ta kawo min abincin na sha kunu bakina ba dad'i har lokacin naki yarda na kalle su, dakina ta nufa ta dauko min Pad da sabon pant da bra da under wear, tana kawowa ta ce na saka. Kasa motsi nayi, sai da suka bamu wuri ita ta saka min jikina babu ƙarfi, ta koma daki ta dauko lafayyar da na saka ranar an wanke duk an goge har zata dauko dai ta ga wani ta dauko ta saka min ta gyara min ko ina ta rufe, sannan ta ce musu.."Innah! Kwaso kayan kwanciyar nan a tafi da su!" Ya fada sannan ta yi gaba tana rike da ni, abin kuka ya sami raguwa,dakyar nake taka kafata a a motar ma dakyar na dofana duwawuna. Haka suka kwaso kayan muka shiga cikin gidan, da yake cike da alumma, kai wata Al'adar ma bata yi ba, muna shigowa aka bankade zanin gadon a fili, guda ake yi, a ka'ida har kannensa sai da suka yi ta zuba kudi. Aneesah da Daulah basu so haka ba, sun so da Favorite dinsu ce wato Ijlal itama ta gudu gidansu domin ji tayi ta yi kamar zata haihu. Nifa sai aka hana Ni shiga cikin dakin Mai Babbar daki, aka kawo tatsatsen madaran shanu da zafinsa aka fara min wanka da shi,ban san lokacin da kuka ya kwace min ba zazzaɓi ya rufe ni, ana gamawa Gimbiya Balkisu da Yaranta suka kawo kudi aka zuba akan zanin gadon da aka yi min wankan madara da shi, sai kuma yan dakin Hajiya Hadiza itama da Yaranta, suka watsa min tare da sarkan gwal, labari ya kai gidanmu domin ana gayawa Umma ta rangad'a gud'a. Ta shiga daki ta kwaso abinda take da shi ta kira Nuraim ya ciro mata kudi ta shirya Maluma daki ta shiga tayi sujada domin abinda ya hana ta sakewa da farin ciki kenan tana jiran ranar da za a ce mata Zainaba ta zo a matsayin mace. Sai kuka. Aunty Shukrah, Aunty Sajidah, Aunty Nu'aymah, duk suka nufi gidan dama.sun zo akan zasu hadu zo mana, sai ga shi suna zuwa Aunty Shukrah ta falle sabon Lace din miliyan daya da dari tara da Maluma ta bata da wani Sharaton, akan ta yi min wanka da shi sai wata rigar gwal da yan kunne da abin hannu da abin wuya kai gasu nan, tana zuwa ta baza lace din nan, aka dawo da ni kai dama haka suke, dakyar nake motsi saboda bani da karfi ga jiri da zazzaɓin da ya dame ni, Wata doguwar riga ta shigar aka ajiye min, aka lullube ni da tarmin zanin nan, ina tsaye Umma ta zuba min kudi da gwal. Mai Babbar daki ta bawa Balqis sakon Nadiyyah Jamil Chiroma ta kawo min ta shaida na uwar gida ne. Bana gani ana ta hidima sosai ba, a hankali nake jin gidan na juya min, dai-dai lokacin da na ji ana busa algaita, a hankali na fara jin kamar ana ja na kasa, shima ya lura da faduwa zan yi. A sassarfa ya iso na zube a jikinshi. Jikina yayi zafi radau. "Thank you, Life!" A kirjinshi na suma, ya dauke ni cak ya wuce da ni dakin Mai Babbar daki, aka shiga niman kaina, cire kayan yayi ya fara ƙoƙarin niman rayuwata, kafin ya bawa faruq sakon ya sayo mishi drips da sauransu, ita kuma Aunty Inna suka bashi sakon kayan dinki, sai bayan minti talatin domin.ya kira Faruq ya kai sau ashirin har da cewa idan bai samu ba ya dawo mana. Haka ya dawo da kayan sai da ya saka min ruwan da allurai sannan ya fita domin sun kore shi, Aunty Inna da Umma Mairo Bundat da Umma Amina Zurmi, suka dukufa aikin suna yi, tare da tattaunawa har suka gama, sannan suka fito ya dawo dakin ya cire min kayan jikina tsaf, ya mai da min wanda aka kawo daga gidanmu, ai ashe hidimar ma bata kare ba, sai dare can wurin sha biyu na farka, abinci aka kara bani na kasa ci tea mai kauri ya haɗa min, Mai Babbar daki ta shigo ta ce mishi.."Fita ka bamu wuri zamu rufe gidanka, Mardiya ta dawo maka da matarka!" "Ummi!" "Ka tashi da can kai sarki ne, now kuma Kai sarki ne, ya kamata ka san line din da ba zaka yi cross ba, a cikin kuwa har da Ikhlas zata huta sai ta warke zata dawo i promise you zan dawo maka da ita." Gyada kai yayi ya ce ce mata. "Thank you Ma!" Sannan ya fito ya samu Faruq a waje. A hankali ya kwashe kayan Mai gidansa suka fita yana gaba Faruq yana bayansa, yau kan jerin gwanon motoci ne guda bakwai suka raka shi gidan, sai da ya shiga dakinsa ya ga kome a gyare ga kunun da aka dama mata a fulas ya zauna ya sha da soyayyen kwai, duk da ya yi sanyi amma yaji dadin sha, yana zaune sai ta Ijlal. Tana shigowa sanye d kayan barci tayi kuka har fuskartar ya haura kamar an yiwa fulawa barin yis. Zama tayi tana faɗin.."Yallabai munafuncin ne fa, waye bai san ana sayar da Fake budurci ba." "Kamar yadda kika zo min da fake ko? Bayan an yi miki ɗinki haka bai isa ba sai da kika saka fake." Murmushi yayi yana cigaba da shan kunun ya tuna abinda ya faru, yadda suka yi ta musayar kalamai, dariya ce da ta bayyana hakoranshi ya subuce mishi. Kurban kunun yayi ya ce mata. "Zaki iya tafiya?" Ya fada yana kallon wayar shi, sakon Nady ya gani murmushi yayi ya tura mata. *Thank you but ina buƙatarki jibi Please!* Ya tura, mata. "Zan kwana anan!" Ta fada tana niman hawa gado. "No no! Na gaji barci nake ji!" Ya fada yana nufar ban daki, wanka yayi ya fito sanye da boxes da wata singlet, ya kwanta yana mai janyo laptop dinsa ya kuma WiFi dinsa ya fara duba sakon mutane, dayawan masu fatan Alkhairi ne sai sakon Walid Mamman yayari ya tura mishi.. *Ka ture Rilwanu bayan ka yi sanadin da suka shigar da dan uwanka, domin cikar burin ka, ka samu Zanzibara bayan mahaifiyarka ta maka connecting da manyan mutane, Daga lokacin da ka wuce exam din da aka maka a cikin fada Game din ya sauya salo. Idan ka isa ka kare abu masu muhimmanci a rayuwarka zan baka mamaki ni kuwa.... *08130269641* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 66 Murmushi yayi yana auna kalman, kafin ya kashe laptop din ya gyara kwanciyar. Bayan yayi addu'a, shi fa abinda ya sani babu wanda zai tab'a d'aga mishi hankali domin idan ya tashi ya san yadda zai ji da kowa so babu amfanin tashin hankali da hayagaga. Washi gari koda ya isa masallacin domin yin sallah asuba an cika masallacin har kusan waje. jami'an tsaro sun saka shi a tsakiyar su aka fara matsawa ya samu shiga Masallacin, jami'in bayan liman ya samu, sai ga masu tsaronsa sun cike sahun bayansa, gefenshi Faruq ne a hannun damarsa, hannun hagunsa kuwa Mai Bauchi ne,.haka suka sa shi a tsakiyarsu. Wanda ya bawa kowa mamaki domin kuwa wajen Masallacin wasu jami'an tsaro ne sun yi wani irin shirin ko ta kwana. Bayan an idar da sallah, sai da ya jima, aka kaita gaishe shi yana amsawa. Kafin ya fito massalacin Alhaji Mamman Abba yayari suka hadu da shi, cikin girmamawa suka gaishe shi, ya amsa cikin farin ciki da nutsuwa. Kafin suka wuce wurin motar da suka zo.da ita aka wuce da shi, kofar cikin gidan. Lokacin da ya isa Mai Babbar daki ce kaɗai a parlourn. Kamar tasan zai zo ta zauna a parlourn tana azkar sai da yaji wani iri a ransa ya zauna a gefenta, yana mai daura kanshi a kafad'arta. "Ummina, barka da asuba!" Juyawa tayi tana kallonshi fuskartar dauke da murmushi. Amma a kasar murmushin nan ciwo ne mara iyaka. Ciwo ne mai zafi da ba zata tab'a mantawa ba. "Ummi!" Yatsa ta saka mishi a bakinsa tana faɗin. "Shiii! Yanzu ba lokacin magana ba ne roko ake a wurin mai dukkan." Ta fada tana cigaba da addu'arta har ta gama suka shafa tare. "Ka kyauta abinda ka yi kenan?" Ware idanu yayi yana kallonta da mamaki akan fuskarta. "Ummi nayi wani abu ne?" "Mai yasa zaka bi mace da ƙarfi? Duk ka ji mata ciwo haka, an gaya maka hauka ce abin? Kada ka kara bin mace da ƙarfi domin ba shi ba ne cikar mazantaka, namiji tsayayye yana bin mace a ruwan sanyi ne har ya cimma abinda yake muradi, na maka nasiha da kada ka kara haka, babu girmamawa a cikinsa. Ka shiga ka dubata" ta fada tana barin parlourn, sai ya ji babu dad'i tow amma ita Zainab din ce ai bata din ce ta ki bari ayi kome cikin salama, a hankali ya nufi dakin. Bayan na idar da sallah na koma gadon na kwanta tun kiran sallah farko Mai Babbar daki ta kawo min madara na sha, sannan nayi sallah nafilla na koma na kwanta ban yi barci ba na cigaba da karatu don bana iya jin dadin zaman, sallah asuba ba tashi nayi ina idarwa na zauna akan gwiwata nayi addu'a, domin ta leko ta ce kada na kwanta nayi addu'a sosai, tow Ina idarwa na hau gadon ina karatu, ya shigo gabana ne ya fadi, take naji cikina yayi wani irin murd'awa, na tashi kamar xan dirka a gadon na fita domin wani irin tsoro ne da tashin hankali ya shige ni, wnada ya haifar min za zazzaɓi lokaci guda, hawaye ne ya zubo min wani na koran wani. Abin jiya ne ya dawo min bakiɗaya na firgita. "Ya jikinki?" A hankali na fara ƙoƙarin sauka a gadon ya tsaya daga bakin kofar, murmushi yayi ya ce min. "Koma ki kwanta!" "A'a fitsari nake ji!" Na faɗa ina tafiya a hankali, wanda kana lura zaka fahimci ina dingishi. Tunda na shiga nake kuka domin Allah ya gani tsoronshi nake ji, ina zaune a ban dakin da nayi fitsarin tsoron, sai da ya buga kofar sannan na fito, kaina a kasa ya ce min. "Zo ki kwanta zan miki allura ne!" "Ka barshi na warke!" Ledan da yake gefen gadon ya ɗauka, ya saka abin drip sannan ya ce min. "Kwanta!" Ba musu na kwanta, tare da rufe idanuna ya haɗa min karin ruwan, da allura. Zama yayi a gefena, bakiɗaya ni dai bani da nutsuwa, hannuna da ya saka min karin ruwan yake murzawa. "Sannu kin ji!" Ya fada a hankali cak kasar makoshinsa. "Kina cin abinci idan aka kawo miki kin ji!" D'aga mishi kai nayi ina mai rufe idanuna. Tab'a goshina yayi yaji har yanzu da zazzaɓin tsoron ya ce min. "Ki nutsu babu abinda zan miki." Gyada kai nayi har lokacin idanuna a rufe, hannunsa ya kai kan cikina, yana kallon yadda na bude idanuna ba shiri. Fuskata tana nuna alamar tsoro. "Ya dai? Tab'a Baby nake na ji ko yana lafiya don nasan jiya when I chop her Mama!" Rintsa idanuna nayi da karfi na fashe da kuka. "Don Allah ka yi hakuri barci nake ji!" Na faɗa ina kokarin tashi zaune amma kamar a cikin maganin da ya saka min akwai na mutuwar jiki, a hankali ya janye rigar har sama. Wani irin kuka nake a hankali kasa kasa na ce mishi. "Barci nake ji!" A hankali ya ja rigar ya gyara min, sannan ya mike a hankali ya zuba hannunsa dukka biyu a cikin aljuhunsa yana kallon yadda nake sauke numfashi a hankali, alamar barci yayi gaba da ni. Takowa yayi ya sumbaci kumatuna da goshina, sannan ya tsaya yana kallona yadda nake yatsina fuskana kamar zan yi kuka. "Sorry baby girl!" Ya furta a hankali, yana mai jan mayafina ya rufe ni sannan ya bar dakin, gidanshi ya dawo ya kwanta. Da Nady tana nan ba sai ya sauke gajiyar shi a kanta ba, amma ta kama ta wani tafi ita gata nan mai kishi, wancan mai tulelen ciki ta can tana fama da kanta, shi gaskiya a bashi matarsa yayi jinyarta a gabanshi ko ba kome zai na rage zafi. Da haka barci ya kwashe shi, wurin karfe sha daya ya farka kiran Nady ce ta tashe shi tana mai fada mishi. "Yau ce ranar ka ta farko a fada, kana barci?" Ta tambaye shi, "hmm!" Ya ce mata, can ta ce mishi. "Kayi hakuri gani nan a hanya!" "Better!" "Am sorry My king I miss you!" "Haka kika ce!" Ya furta a hankali, "Allah gani nan ba zan kara barinka makara ba,!" Lumshe idanun yayi yana faɗin. "Are you sure?" Ya tambaye ta domin yasan ba abun mamaki bane ta ce tana zoyalarshi ce. "Gani a cikin gidan bari ka gani?" Ta turo kofar dakin juyawa yayi yana kallonta, ta shiga kwalliya cikin riga da zani, murmushi yayi ya bude mata hannu. Ba musu ta isa gare shi suka rungume juna. "Me yasa baka shirya ba?" "I'm hungry!" "My King kasan zaka tafi fada!" "Just 45 mins!" Jan hancinsa tayi tana faɗin. "As you wish!" A hankali ya zuge zip din gaban rigarta. Yayi gamo da kayan marmarinsa, kifa kansa yayi ya shiga sarrafa su san ranshi. Kafin wani lokaci Nady da shi sun cika dakin bakiɗaya da hayaniyar da suke saukewa juna farin ciki yasa gidan ya ɗauka. Ijlal da take barci ta farka, gabanta faduwa yayi domin ta tuno da yau zasu tafi wurin Malamin Hajiya Mardiya, akan Matan Faris din sai gashi tana jin ihun Nady dama ta saba jin ihunta sama sama idan suna tare da Mijinsu, wani irin bakin ciki ne ya cika mata zuciya. Kallon cikin jikinta take yi da wani irin takaici tana ganin kamar shine ya hanata rawan gaban Hantsi. Tashi tayi ya nufi ban daki tayi wanka, sannan ta fito a lokacin ta daina jin ihunsu. Shiryawa tayi cikin wani simple dress irin bubun nan ta fito a hankali zuwa Parlournta ta samu Yar aikinta tana gaishe ta, d'aga mata hannu tayi tana faɗin.."ki zubo min abincin." Tasan itama ta ji ihunsu, wucewa tayi parlournshi cikin wani irin zafin rai take buga kofar. Can suka fito cikin huci da takaici ta ce musu. "Idan zaku yi karuwancinku da cin juna me zai saka sai ta biyo ka, me yasa ba zaka bita wurinta ba, don sanin ciwon kai har yar aikina tana jin ihunki koda yake dole ki yi haka tunda g***ndinki na cin namiji ne ba haihuwa ba." Idanun Nady ne ya cika da kwalla, bata ce kome ba shima kuma bai ce kome ba, duk sai ta ji ta muzanta. "Ke da Allah ya baki haihuwar kina da wani sanin cewa idan Allah yaso sai ya kashe abin cikin karshe ita ya bata haihuwar jaka wawuya gara ita sau dubu bata bi kowa da sharri ba kika kara zuwa min nan da haukarki har kika zagar min mata sai na sake ki. Yarinyar karama dake sai fitina da rashin kunya look at you." Ya fada yana jan hannun Nady suka shige cikin sannan suka buga mata kofar bamm a fuskarta. Wannan zagin da yayi mata da dukar kawo wuka yayi mata da yafi mata sauki akan yadda ya gasa mata magana. Haka suka shirya ya fito ya sha kwalliya Nady itama ya rakata suka shirya tsaf ta rako shi har waje, a kofar gidan can kuwa masu busa algaita ne da kad'e kad'e, suka raka shi har Fada, wunin ranar tunda ya shiga fada sallah yake fitar da shi, a sai can bayan la'asar ya shiga cikin gidan. Ya gaida mutanen gidan. Duk da yana hango kiyayyarshi a idanunsa amma yasan ba abun me sauki ba ne su tunkaro shi gaba da gaba. Abdulhafiz da Salim tun jiya suka kebe da shi tare da mishi mubaya'a, sannan suka ce zasu bashi duk wani goyan bayan da zai bukata domin ciyar da Masarautar gaba. Haka kuma zasu kaucewa duk wani abu da zai kawo matsala a mulkinsa, sun sani ko suna so ko basu so dole su yi mubaya'a, sannan dole su girmama shi a matsayinshi na Ubansu. Basu da wani babban da ya wuce su duk da sun gama magana sai da Abdulhafiz ya tura mishi sakon cewa. *Yaya Sarki ka kula da mutanen cikin Fada, akwai masu shirin dabb'a maka wuka ta baya, sannan im deeply sorry da abinda zai bayyana a gaba don ka saka ayi bincike har a cikin gida dangane da rasuwar Abdullahi da Abba, Yaya Sarki mu ma kanmu ana turo mana da sakon barazana idan bamu yi wani abu ba! Yaya Sarki Yarana da matata da yan uwana. Har da kai ka saka idanu akanmu hakika Abba yayi gaskiya ya ce bai zama dole ya kare mu ba, Allah zai kare mu garkuwarmu yana nan tafe Yaya Sarki kayi wani abu!* Your blood brother! AAS Yayari! Tun da ya ga sakon, ya turawa Faruq, faruq kuwa ya tura team dinsa da suke aiki ba dare ba rana. A ciki da wajen Masarautar Zanzabira, tura mishi sako Faruq yayi ya ce mishi. *Done Your highness!* Ba iya Abdulhafiz ba duk wani dan gidan da yake amsa sunan Yayari an shiga cikin lamarinsa, hatta Alhaji Rilwanu Abubakar Yayari, an san inda yake kuma Idanun Faris yana kanshi, Asibitinsa da yake kauna, ganinsa yake kamar rayuwarsa idan wani abu ya tab'a asibitin nan zai iya aikata kome domin asibitin rayuwarsa ce. Don haka ko ina a kai idanunsa. Sannan daren jiya aka yi wani aiki na sirri a cikin gidan. Parlourn Mai Babbar daki ya shiga da sallama, yana mai ware idanunshi akan Ijlal da Hajiya Mardiya da ta kawota. Sai kuka take tana yin abu kamar an zalince ta. "Yanzu don Allah Mai Babbar daki, saboda kaunar da kikawa Uwar Yarinyar nan, yasa na amince aka yi auren nan bata gama makaranta ba, ashe rabo ne gashi bai damu da cikin ba, sannan a matsayinshi na likita bai damu da halin da yake ciki ba, ace kuma yana gaya mata abinda ya so? Hawan jini ne da ita fa, idan ya ga wani zai cutar da ita shi mai tsaya mata ne ba ya kuma kara tunzira ta ba, idan wani abu ya same ta bai da asara tunda yana da wasu matan, amma ya ka mata ya tuna ita ce matar shi da take dauke da cikinsa abinda ya kamata ya gane kenna ko ba kome ya kamata ya bata daraja akan sauran matanshi,tunda ita wacce bata sonshi, ma sai yanzu ta bada kanta da karyan anyi wani abu mai muni kanta." Sai da ta gama maganar yana zaune a gefen Mai Babbar daki kanshi a kasa ta ce mata. "Shi kenan zan duba lamarin." Kallonshi Hajiya Mardiya tayi tana son cewa ga shi nan, kallonta Mai Babbar daki tayi ya ce mata ."kul da yake yarima, yanzu uban kasa ne shi girmamawa yake bukata ba janyo shi kasa ba, ita yarki ba haka Uwarta take ba idan ma kina zugata ne ki daina domin ba zan ɗauki reni ba, idan duniya zata haifa da shi ina son ki sani sune gaba da ita, batun karatu gata nan ke kika ce kina son ki aurar da ita kada ta lalace, domin ance abinda Ubanta yayi kada shafe ta tow me ye laifina anan? Mardiya domin dakatar da auren Zainab da Salmanu Faris na shigo da yarki, sannan lokaci ya wuce da zan na fada a gabanshi, idan tana son zaman lafiya da shi ta kula da aurenta idan bata so kuwa zata iya tafiya ga shi nan sai ya sawwake mata ai ba matsala!" "A'a ni da bance haka ba, taya za a raba sunnah maa'ikin Allah, wai na ga abin ne sai a hankali itama bata jin magana, in sha Allah auren nan mutu karaba!" Daga haka suka yi sallama suka bar gidan. Juyawa tayi tana kanshi, cire rawaninsa. "Ya aka ji da jama'a?" "Alhamdulillahi, Ummi!" Amsa masa tayi tana kallonshi. "Akwai wani al'amari a fada! Ummi akwai wani abu a boye a tsakanin mutanen da suke kewaye da ni, Ummi akwai wani Files da faruq ya turo min jiya ta !" Shiru yayi yana kallon kofar dakin da ta fito sanye da Abaya peach colour, tayi rolling kanta da bakin mayafi, tana tafiya a hankali kamar bata da jini a jikinta. "Fulani Babba me kike so?" Bata so su san ta fito ba, amma yanayin yadda ta fito yasa hankalinsa ya tafi gare ta, haka yasa Mai babbar daki itama ta juya tana kallona. Murmushin yake nayi nace mata.."Zan kai abu ne kitchen!" "Sailuba!" Mai Babbar daki ta kirata, zuwa tayi ta zube a gabana tana faɗin. "Ki gafarce ni Fulani, kawo na kai kitchen." Mika mata nayi na juya dakin." "Ina jinka!" Ya fada tana murmushi, musamman yadda ya shagala da kallonta, ta cika mishi idanu, bakiɗaya wani irin yanayi yake ji da kaunarta. "Ummi yunwa nake ji!" Share shi tayi ta ce mishi. "Bari na duba kitchen din!" Ta mike tana mai nufar kitchen, ta bashi wuri ya ga Zainab din. Kamar jira yake yana shiga ya same ta zaune tana gyara pillow. "Baby I want to chop?" Ya fada min yana zama a gefena, matsawa nayi domin yau ina jin dadin wurin ya daina min ciwo, a hankali ya matso ni. "Please" na fada muryata tana rawa. "Me nayi miki? Abinci zan ci!" Hawaye ne sharr. A hankali ya zauna yana kallona yadda nake shashekar kuka. "Dama haka kike kyau idan kina kuka? Gaskiya ki yi wani abu kin yi min kyau!" Ya matso nima na matsa jikinki allon gadon. Shafa fuskana yayi ya ce min. "You look pale, yanzu kina jin ciwon kamar jiya?" Kaina a sunkuye na ce mishi a'a da kai. Jan kumatuna yayi ya ce min. "Na yi miss old Zainab, idan kika cika sati ki ce zaki dawo" duk kaudi da iyayi duk babu, yadda ya ce na ce zan dawo bai san yadda gabana ya fadi,, ni ce zan ce zan dawo lallai na dawo ya kashe ni da abinsa mai taurin kan nan, salon ya sake turawa min sai ya fito ta wuyana. Wayata ce tayi ƙara, zan dauka ya rigani Bestie ya gani, yana dauka ya saka a kunnensa.."Yeemar ki kyale Fulani Babba ta huta!" Daga can bangaren ta ce mishi. "Tuba nake Mai Martaba, ina son na yi magana da Fulani Babba;" ya mika min wayar, a kunne na saka na ce mata."yaushe zaki zo?" Na faɗa ina shashekar kukana, "har yanzu ba ki daina ba Zainab, kin girma fa!" Ta fada tana murmushi, sai nake ji kamar zagina take yi. "Kin kira ki min dariya ne?" Na tambaye ta, "a'a dama wasu kayan gyara na saya miki a wurin Maman Hidaya and khairat." "Wallahi sai na zage ki!" "Allah ya baki hakuri, ni dai na saya mana idan kin so kada ki yi amfani da shi .!" "Oho na dai gaya miki kada ki fara kawo min!" Amsar wayar yayi ya saka a kunne daidai tana faɗin. "Aikin banza idan n a kawo ki zubar kayan gyaran jiki ne yar iska don an farke ki uban waye ya ce ki ta gudun miji kaya xan kawo kuma wallahi kila zubar sai na fashe kudina ki gyarawa Mai Martaba wurin zama yayi kodumo son ranshi Yar iska irinku ne kuka gane gardin harka ake shiga uku da ku!" "Ku turo da account number zan tura miki kudin ai dole ma ta gyara jikinta!" Kit ta kashe wayar ya kalle ni yana d'aga min gira, "zan biyata domin na jima da sanin zan kwashe dad'i anan!" Ya matso kusa da kunnena. Abinda Ya gaya min ya sani fashewa da kuka, tare da ture shi ina ihu. Mai babbar daki da take parlourn ta ce mishi. "Fito ka bar mana gidan tunda baka da aiki sai saka mara lafiya a gaba!" "Gani nan!" Ya fada bayan ya sumbaci bakina da yake ihu, tare da wuyata yana saukowa boons dina ya shiga murzasu ta cikin kayan, yana kallon yadda na rintsa idanuna. A hankali yake ƙara abinda yake so ganin nayi luff, "Yaya ka daina don Allah!," Murmushi yayi sannan ya mike. *** Can cikin dajin zaune suke gaban bokan, ya kalleta da kyau. "Uwar mijinsu tana tsaye akan Yaranta musamman ita yarinyar da tauraronsu ya zama kusan daya da juna. Duk yakin da zaki yi ba zaki tab'a nasara ba, sai dai idan kin haifi abin cikin nan, akwai wacce t fito farauta zata iya taya ki, zaki iya nasara yanzu amma ba zaki sake samun nasara ba matuƙar bata taya ki ba, ga wannan kin ganshi ki saka wannan wandonta ne ko? Kin tabbatar wandonta ne ko?" Gyad'a kai Ijlal tayi a wardrobe dinsa ta samu. Wnada ya tab'a tawowa da shi daga gidansu Ikhlas. Sakawa yayi a cikin wani danyen duma, sannan ya mika mata ya ce mata. "Ki tafi makabarta ki saka a cikin sabon kabari kamar yadda na kabarin nan ba zai tashi ba. Haka itama ba zata tab'a haihuwa ba. Har abada.....(Kuyi hakuri yau sai a hankali) *08130269641* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 68 Cike da wani irin kallo Ijlal take bina da shi tana faɗin. "Ni kuwa zan ce shi ne, domin shi ne abin da ake jira a gidan Salmanu Faris!" A hankali na zagaya na zauna tare da daura hannuna a kuguna nace mata. "Ki yarda a ranki ita ce a jikinki, kuma muka jiranta zamu yi mata tanadi na musamman. Domin idanunki bai nuna min zaki iya gabza yaki akan shi ba." Na faɗa ina murmushi. "Me kike ci na baka ke zuwa? Yaushe gari ya waye da har rana zata fadi? A shirye nake nayi yaki da kowa akan shi!" Ta fada alamar yarda da kai. Yatsa na karkad'a mata nace mata. "Laa, ban ki idan kika yi haihuwa uku ko hudu kai biyar kafin ki haifi namiji amma haihuwar da namiji a cikin Zanzabira kamar farkawar wata babbar karni ne, wacce zata haifa kuwa Nadiyyah Jamil Chiroma ce, ki rubuta ki ajiye Nadiyyah Jamil Chiroma ita zata haifi magajin zanzabira." Ba ita ba hatta mai Babbar daki, abin sai ya bata dariya wato idan aka niman wawuya lamba daya aka samu Zainab an gama magana ita ba fa kanta takewa wannan rigimar ba, wa wasu take yiwa. "Ya isa haka. Da mace da namiji duk abin so ne. Ai ita ya mace tudu biyu take ciki. Ta samu soyayyar Uba sannan ta samu soyayyar Dangi ba ga Yarku Khairat tana wurin kakanninta ba, don haka mace da namiji matukar a gidan Salmanu za a haifa muna so muna kaunarshi." Da wannan Mai Babbar daki ta katse abinda Ijlal zata faɗa domin ta san mahaukaciya ce zata yi shirme Yanzu, haka yasa ta katse sa'in'san ai kuwa ta zauna tana jin ba dad'i, har lokacin da ya dawo Fada, an gama mishi abinci tunda ya nuna min anan zai na ci abincin rana, hankalina ya dawo jikina, Mai Babbar daki bata saka min idanu ba. Sannan abinda ma fahimta yana son tuwo, yana son tuwo sosai haka yasa na mai da hankali wurin mishi tuwon acca miyar ayoyo da normal stew na tsokar saniya sai nayi grill fish da ya sha kayan kamshi har da lemon tsami, na gasa kafin ya shigo na cab'a kwalliya, gashina na asalin buzaye ya sauka a kafadata, sai jan lalle da aka yi min yatsuna kuma aka bishi da bakin lalle, wani irin kyau nayi har ina daukar idanun, ga daurin da Yeemar tayi min itama Mijinta bai jima da yazo ya dauke ta ba, Madam ba azhar ba La'asar tana tule a parlourn Mai Babbar daki, na gama abincin na kai na zauna bayan na kara gyara fuskana, ina jin shi da ita a parlourn yana tambayarta lafiya ta zo wai ta zo ganina ne, tab'e baki yayi ba mamaki tana niman zaman lafiya ne ya ayyana a ranshi. Ni kuwa fitowa nayi a hankali cikin girmamawa na nufi inda yake na rungume shi ina faɗin. "Barka da dawowa Mai Martaba, ya aka ji da jama'a. Sannu Namiji Dan Mai Babbar daki, Uban Dan Ummu Maryama Uban Gimbiya Ummu Maryam, sannu da kokari takawarka lafiya zauna na rage maka nauyin kanka!" Ansar sandar nayi na ajiye a gefe sannan ka shiga warware rawanin kamar yadda yake yi kullum sannan na cire na ajiye, kafin na cire hular kanshi da alkyabbar na ajiye babban rigar na cire na ajiye a gefe ina kallon shi. "Na kawo maka waje ne ko na bar shi a dakin?!" Shafa fuskana yayi yana mai lallubo hannuna. "Nawa kika biya kudin Heena din?" Juya kai nayi ina murmushi na ce mishi. "Ummi Uwar Marayu ita ta biya min!" Bakin shi ya kai kunnena. "Gaskiya ya dace ki yiwa Ummin nan takwaran sabon miji gatar yayi yawa a toshe ta da sabon miji gal!" Bubuga kafa nayi a kasa ina faɗin. "Ooo nifa yarinya ce." Na tura baki, sumbtar bakin yayi na ture shi ya zauna ina faɗin. "Waje zan kawo maka?" Gyada kai yayi kamar maraya, bawan Allah nan ya manta da Matarshi a wurin, na shiga fitar da abincin na jera mishi, ina mai gyara zama akan pillow kujeran ina murmushi na shiga zuba mata, na ga hankalinsa yana wurinta yana mata yan tambayoyi tana bashi asma ranta a b'ace. "Kin je kin amshi sakon wurin Dr Munirah?" "Eh ta ce ta kuma tura maka ta email!" Ya gyada kai yana kallon abincin da na zuba mishi, "Maisha abincin nan ba zai min yawa ba?" Kallonshi nayi sai sunan ya zo min banbarakwai, haka na zuba mishi har ruwan wanke hannu, yana gama wanke hannu ya fara cin abincin a hankali yana, ina zuba mishi namar miyar. D'ago kai yayi yana murmushi. "Thank you Maisha!" Ya furta, murmushi nayi na cigaba da zuba mishi kafin na juya ga uwar Magaji fuskanta a sake na ce mata. "Maman Princess a zuba miki ne?" Cikin wani daukar zafi ta zuba min harara ta ce min. "Duk hassadarki akan Future King zai koma miki, ina tausaya miki domin gaba zaki zo kina son ya miki wani abu yana faɗin wa uwarsa zai yiwa ba Matar Ubansa ba." "Kuma aka gaya miki itama zata zauna bata rike na d'an bane? Ai daga kwana goma da suka wuce nasan nayi ajiya a nan ko?" Ya fada yana mai daukar wayarshi ya kara a kunne. "Giwar Salmanu Faris, ina nan gasu sai kin iso!" Murmushi nayi nace mishi. "Gara tazo ayi da ita don na dauke musu miji!!" "Zaki sani ai!" Ya fada yana murmushi. "Na saka miki ne ko a'a" "hmm zan ci!" Ga shegen kwadayi kamar wata mayya koda yake ance masu ciki suna da wannan kwadayin. Haka muka ci gaba da jefa wa juna bakar magana. Har Nady ta iso lokacin mai babbar daki ta fito parlourn itama na zuba mata abinci. Tana zuwa ta gaida ita ta wanke hannu ta fara cin abincinsa, tana faɗin. "Sir na gama kome." Ta mika mishi wani paper bag! "Thank you Giwar Sarki." "Ita ce giwar Sarki?" Ijlal ta kara tambaya a rud'e, "eh ai ta cancanci zama Giwar sarki." "Ni fa?" Ta nuna kanta cikin kuka ta ce mishi.."Danka fa nake dauke da shi! Amma duk ka raba musu girman da suka wuce ni!" "Fulani Babba, Ummi ce ta radawa Maisha, ita kuma Nady ni na ga dacewar na kirata giwar sarki, domin ta cancanci kyautar sunan da mai babbar daki bata rigani ba ita xan kira da Fulani Babba, ke za a kira ki da Fulani karama ba!" "A'a ni dai sai dai a bani Fulani Babba ita kuma ta rike karama, ko kuma ita Nady tunda babu al'amar zata haihu a rayuwarta ta rike Fulani karama, ni kuma a bani giwar sarki domin sunan dani ya dace." Wani shegen dariya muka saka mata ni da Nady muka cin abincinsa. A hankali na dauki kifin na saka mishi, "Da wacce ta haihu da wacce bata haihu ba duk dukkanku matana ne, amma dayanku ya gayawa daya magana ne ba zan lamunta ba." Yadda yayi maganar yasa na saci kallonta. Ta cika ta batse kamar zata fashe don takaici, abin da na lura a duk lokacin da aka cewa Nadiyyah ba zata haihu da shi ba sai naga kamar shi yafi ta shiga damuwa, cire hannunsa yayi a cikin abincin, abun ya bani haushi akan wata can ya ki cin abincin. Zobo ya sha. ita kuwa na gefe can tana jin dadin yadda ta kuntattawa Nady amma kuma sai gashi mijinta ne yake jin babu dad'i. A gidan suka yi sallah, ya kwashe su zuwa gida. Ni kuwa na gyara ko ina domin ya ce ba zai kara cin abincin ba, fura zai sha, shima dai dare yayi saboda ya ci kifi. Haka na gyara mishi na kira shi na gaya mishi. Ya ce Faruq zai zo ya karb'a tunda na kira shi yake min wani abun kamar nayi kuka haka nayi ta share shi, Faruq ya so ya amsa ta hannun Sailuba. Ni kan na gaji barci ya dauke ni. *** Duk yadda Alhaji Nafi'u ya so dawowa zanzabira abu ya ci tura. Domin kuwa mutuwar Uwais da wasu abubuwan da suke ta fitowa yasa aka fahimci shi ya tunzira Uwais. Uwar Uwais ta ce bata yafe mishi ba domin ya cutar da ita. Ya san zuwa yanzu ba'a farautar rayuwarta shi, don haka yana can aka bashi rigar kariya domin kuwa an share duk wani tuhuma da ake mishi aka nuna ma baya kasan yana kasar waje jinya. Sannan ya ja bakinsa yayi shiru ya koma yana sakawa ana mishi aiki, koda yake Salmanu Faris ya dauke kai kamar bai da mu da shi na ko a ce bai da alaka da shi, haka da ya gani sai ya shiga fitinar Mutanen da suke jikin Salmanu Faris. Binsu ake da kashedi. Ranar wata Alhamis da dare aka kaiwa Asibitin Salmanu Faris hari, yana cikin shirya kayanshi aka kira shi, haka ya fita a daren zuwa asibitin. Babban tashin hankalin Salamanun kada a tab'a mutanen da babu ruwansu, amma idan don asibitin ne ba zai kula ba. Lokacin da ya isa ya samu wutar tayi barna amma bata ci rai ba. Sannan anyi Nasarar kashe ta, yana tsaye ya dafe keyarshi Faruq ya zo cikin nutsuwa ya ce mishi. "Fetur ne aka saka!" "An sami wanda yayi haka?" "An gaya dai mutanen Alhaji Nafi'u wato Jagaba!" "Kasan inda za a same shi?" "An bi bayansu suna bayan gari!" "Muje!" Bayan sun shiga motar bude wani wuri yayi ya dauki wasu karafuna, team dinsa na security sun isa har sun zagaye hotel din. Lokacin da ya isa bakiɗaya suka shiga bayan wasu sun kewayenta gidan, yana tsakiyar mata aka shaye-shaye, rodin hannunsa ya nufe shi ya maka mishi, sai da sake kofin hannunsa. Ya sake mishi duka uku fuskarsa a rufe da mask. "Gaya min Uban waye ya turaka asibitin nan?" "Alhaji Nafi'u" ya fada yana me rike kanshi saboda bugun da ya sha. Sake shi yayi ya cewa Faruq. "Ka dauke shi!" Haka suka bar club ɗin. Wayar Jagaba ya gani, ya dauka tare da bin bayansu. Goga suka samu yana tsaye. Ganin team na jami'an tsaro da bakaken kaya yasa shi cewa. "Oga ni dai ku taimaka ku bani shi,.idan ya mutu a hannunku nayi asarar da ba zan tab'a mai da irinsa ba." D'aga hular kanshi yayi yana kallon Goga wanda yake kallon Salmanu Faris da kyau. Zubewa yayi a ƙasa yana faɗin. "Umarni zaka bani na kashe wannan karen!" "Ya muka yi da kai?" Salmanu Faris ya tambaye shi, "Allah ya baka nasara na maka alƙawarin na daina daba da sara suka?" "Me yasa zaka zo nan?" Hawaye ne ya zubo mishi. "Ya kashe min duk wani Yaron da yake bina, yana ta bina saboda yana da goyan bayan siyasa! Mai Girma Gwamna yana tare da shi haka Alhaji Nafi'u, bani da kowa a duniyata duk wnada yake tare da ni sai ya bi ya kashe. Ka min adalci na rama, domin shi da mutanensa suka kai hari gidanka suka kashe Sarkin kofa, wato hukuma. A yanzu harin da zai kai gaba nake son dakatarwa. Don Allah ka bani shi." Ya fada yana kuka wiwi. Murmushi Salmanu Faris yayi ya ce.."kana kuka wiwi haka? Baka shirya fansa ba, sannan idan ka shirya zan baka shi." "Ranka ya dade! Me kake so nayi?" Ya tambayi Salamanu Faris cikin tashin hankali. "Ka shigo tafiyarmu!" "Idan nayi haka zaka gani shi?" "I kai!" Ya fada yana cigaba da tafiya, "xan shiga!" Murmushi yayi suka bar wurin shima ya bi bayansu da mashinsa. Can gidan gonar Alhaji Nafi'u ya nufa, yadda ya shiga cikin gidan gonar zai baka mamaki domin kamar an san da zuwar, haka yasa bai wani sha wahalar shiga ba. Fitowa suka yi a motar bakiɗaya, suka shiga taka mishi baya. A cikin gidan da yake dauke da hasken wutar lantarki ya shiga ya samu wuri ya zauna. Alhaji Nafi'u, Alhaji Rilwanu Abubakar Yayari. Mai Girma Gwamna Musharraf. Sai wasu mutanen da bai san su ba. "Meye na tashin hankali samari!" Dariya yayi yana faɗin. "Babu kai!" "Mun barka kayi yadda kake so me yasa mu ba zaka bari mu yi yadda muke ba?" Kallon Alhaji Rilwanu Abubakar Yayari yayi da ya fadi haka." Akan me ba zan barku ku yi yadda kuke so ba? Asibitin ba ita ba ce matsalar, ko raunina majinyarta cikin sune matsalata. Amma da sauki tunda Lab ne ya kone, ni kuma ku duba tv nasan yanzu labarin ya dauka bummmmm!" Ya furta a hankali, kunna tv suka yi babban kamfanin sarrafa maganin na Alhaji Rilwanu Abubakar Yayari, ne yake ciki da wuta. Wani kyaf-kyafta idanun yayi tare da saka hannunsa a habbar shi. "Wayyo ni! Wa zai dakatar da wutar? Innalillahi wainnalihir rajoun, garin yaya haka ya faru?" Wayar Alhaji Nafi'u ce ya fara kara. "Dauka mana, zaka bani kyauta idan ka ji wannan labarin." "Mai gida, kamfanin ka na kasar waje mun ji labarin gobara ta kama!" Sake wayar yayi ya mike. "Koma ka zauna!" Ya fada da karfi. Zama bakiɗaya suka yi. "Kun kashe min mahaifi na yi hakuri, kun kashe Amininsa nayi hakuri, kun kashe min dan uwan nayi hakuri. Wancan asibitin daya dai-dai take da duk kamfanin da kuka zuba jari na bala'i xan yi tafiyar wata uku, idan kun so ku hana kowa zaman lafiya. Alhaji Mamman Abba yayari zai cigaba da rike gari. Na san kome zan tafi har inda matar da aka boye ta da Yaranta. Kuma abinda xan aikata ba mamaki ya tafi da yankaken makogaron Mata da yara biyu mace da namiji. Ko kuma na tawo da su, su ga dangin Ubansu!" D'aga wayarshi yayi yana mai yin tare da fara video call. "Hello 👋🏿 Mrs Shaiba!" Wato Khalisah. "Hello Mr Faris ya kwana dayawa ina Baby take da fatan kuna lafiya?" "Muna lafiya, baby na barta a gida. Kina waya da Babanki kuwa?" "A'a mun jima ba mu yi ba!" "Me yasa darling ki daina mantawa da shi. " "Yayi wanka cikin kazanta ne bana son hatta Yarana su san mahaifina weak person ne please Mr Faris bar tunanin shi!" "Ok in sha Allah mun nan zuwa!" Ya kashe wayar yana mai kiran wani layin. "Asiya Rilwanu Abubakar Yayari!" "Yes My lord! Da na ganka cikin kayan sarauta sai na ji ina son zuwa Zanzabira. Please kace Maama ta bar ni na zo." "Zanzabira babu tsaro ki yi hakuri idan aka samu tsaro da kaina zan gayyato ki har nan. Kin ji My Love oya yi min kiss!" "Muaa!" Ta fada mishi. "Ina Boy?" "Gashi nan yaki karban wayar wai yana fushi baka zo ba!" "Nuna mishi Please!" Nuna mishi hoton yaron tayi tana dariya. "Boy Yayari na gaya maka dokinka na nan, zan zo na dauke ku idan lokacin yayi amma yanzu ba zaka zo ba, yi min dan murmushi mana." Ba musu ya sake murmushi yana faɗin thanks brother na ganka da kayan sarauta nima ka saya min irin naka ka ji!" "That's My boy na saya maka!" Sannan ya musu sallama ya ajiye wayar yana kallonsu. "Idan naso waya kawai zan bada umarnin a rufe tarihin Yaran nan, bakiɗaya. Amma rigima da ku ba akan Yaranka da babu ruwansu ba ne, a kanku ne kuka kara tab'a ni ku yi tunanin yadda za ayi slaughter and stabbed waɗannan yaran into pieces yadda ake butching namar dabba." "Me kake so?" Alhaji Nafi'u ya tambaye. Murmushi yayi ya mike yana gyara zaman rigarshi. "Zaman lafiya a Zanzabira!" Daga haka ya yi gaba abinsa ya barsu ne su kintatta abinda ya dace da kansu idan ya ce zai biye musu zai iya kashe su, amma wannan ba shine tarbiyyar da aka mishi ba, ya barsu ne su girbi abinda suka aikata. Ya san rauninsu yasan abinda sukewa yaki, sannan basu kaunar wani abu ya tab'a wani nasu, amma su zasu iya cutar da duk wanda ya shiga harkansu. *** Lokacin da ya isa gida karfe biyu na dare yayi, wanka yayi zuciyarsa a sake..dakin Nady ya nufa ya samu tana aiki itama. Rufe laptop din yayi yana kallon yadda take haɗe rai. "Sorry!" "Ban ce kome ba!" Ta fada tana murmushi. Kwanciya yayi ya rungume ta. "Kayi hakuri an b'ata maka rai ko?" Kwantar da kanta yayi yana faɗin.."karfe shida zamu bar garin nan." "Wai har da Faruq ne a tafiyar?" "Mamaki kike?" Gyara kwanciyarta tayi tana faɗin. "A'a!" "Doctor Munirah ta gaya miki" "eh mun yi magana da ita, sai dai My King Matarka tana shiga rayuwata." Bude idanu yayi yana kallonta kafin ya ce mata. "Wacce cikinsu?" " Amaryanka, akan me zata na bibiyar abinda nake yi a cikin asibiti? Ban san me yasa suke bibiyar duk wani motsina ba." Shafa bayanta yayi ya ce mata.."she worry about you!" Ture hannunsa tayi tana faɗin.. "i fuck worry about me, haka kawai tana zagina tana min abinda taso kace ta damu da ni, kawai ka dakatar da ita. Don wallahi xan saka a rufe min Ubanta!" "Duk bai kai ga haka ba!" Ya shiga rarrashinta domin yasan rashin mutuncin Nady da ita ba, haka yasa shi rarrashinta a rufe zancen. Ranshi a b'ace yake shi yasa bai nemi wani abu a wurin ba, asuban fari suka tashi yayi wanka suka shirya. Wurin Ijlal ya nufa ya samu tana kwance abinta.."Zaki tashi ko sai na bar garin ki fara rashin kunyarki nan!" A hankali ta, mike ta shiga ban daki, wanka tayi sannan ta fito ta shirya tsaf, ta fito parlourn domin ita dai ba ruwanta da wani sallah balle nafilla. Lokacin da aka kawo Babban motar da zasu tafi a cikin, ta fito janye da akwatinta. Suka bar gidan. ---- Tun jiya da dare bayan ya kai su gida yazo ya kai ni nima nayi sallama da su Abba da Maluma. Ina ganin Iram ta fito tana kallona ina kallonta. "Kin!" "Shiii ki yi ta kanki nima nayi ta kaina!" Na faɗa mata ina mai wucewa wurin Umma na bata sakon Mai Babbar daki...... [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 67 Da wannan kwarin gwiwar suka bar gaban boka bayan sun zuba masa kudi mai yawan gaske wanda suka saka a cikin wani kwarya da yake ci da wuta fal-fal, sannan suka fita daga surkukin dajin, kafaffunsu yayi futu-futu musamman Ijlal da bata ki a kashe Ikhlas ba. Damuwarta Ikhlas ta fita a duniyar Faris a yanzu da ya zama sarki ya dace a kirata da giwar sarki, don Ikhlas ta kasance Fulani ai ba wani abu bane, amma zamanta giwar sarki zai saka a kara darajarta da abinda zata haifa. Kallon Hajiya Mardiya tayi ta ce mata. "Umma da Fulani da Giwan Sarki wanne yafi dacewa da ni?" "Mai Babbar daki! Idan kika haifu namiji kin cancanci zama mai babbar daki, sannan aka yi da ce kika kwana arba'in ki koma ki.sake dauko wani cikin tabbas zaki haɗa Mai Babbar daki, Giwar sarki, Fulani Babba. Zaki kasance Mai Martaba yana ji dake a duk inda ya ganki ko ya ga Yaranki, sannan ita wancan juyar bata cikin lissafina kada ki je kina mata hauka, haukarki ya tsaya akan Ikhlas. Domin ita ce kawai zamu iya lalatawa kome ba ita budurwa ba. Sai ta dauki cikin mugani." "Kuma Umma kin gama da yar banza, shegiya tana nan kamar alkoro!" Haka suka yi ta zagin Ikhlas har suka fito inda motarsu take, Ijlal ta zauna a gefen hanya tana nishi, domin kuwa cikinta yayi bala'in nauyi ta gaji ainun, can suka mike suka shiga motar. "Malam dan ladi makabarta muke so a kai mu a binne wannan abin!" Ya nuna mishi wani abu a cikin bakin leda. "Tow amma makabarta!" "Zan baka dubu dari biyu da hamsin idan baka so muje Malam Yero zai yi!" "Tow Hajiya wannan mai sauki ne!" Haka dauki hanya suka bar garin sai da suka kusan isa gida ya biya dajin da makabarta yake. Maganar Boka ce ta dawo dasu kamar yana ganinsu. "Kada a saka a tsohon kabari a saka a sabo ka ji!" Suka gaya mishi bayan motar ya koma ya bude a hankali ya dauki karfen da suka aikin motar, sannan ya nufi hanyar katangar kafin ya dawo ya amshi dan kwalin Hajiya Mardiya ya goya abin a bayanshi sannan ya haura katangar a hankali ya shiga cikin makabarta yayi ta tafiya da yake namiji ne, haka yayi tafiya mai nisa, amma bai samu isa waje farko farko ba nan ne da sabin kaburruka, ya bude wata kabari da ya ga kamar bata jima ba, ya tona ya hango har likafanin bai wani jima ba, sakawa yayi ya rufe, sannan ya juya a hankali ya koma hanyar katangar ya danneni ya haura ya dirka, yana karkad'e jikinshi ya ce musu. "Hajiya na gama!" *Ku sani shi kanshi wanda ya binne abin ba zasu barshi ba rundunar mutanen mu zasu bibiye shi, don haka kada ku damu idan ya mutu! Domin al'amari ne na sirri* Mika mishi kudin suka yi ya amsa yana godiya, a ransa kuwa yana faɗin. Idan ya bari wannan damar ta subuce mishi ba zai kara samun wani dama ba, wannan abin da ya aikata shi ne hanyar da zai na samun na biyan buƙatarshi har suka isa gida. Fitowa Hajiya Mardiya tayi ta ce mishi. "Idan wata buqata ya zo maka, kofar mu a bude yake domin ka mana aiki na musamman, fatanmu bakinka ya san inda zai na furta wasu abubuwan, zuciyarka ta rike Amanar da ta dauka idan baka haka ba, za a samu matsala" "haba ba kome Hajiya!" Ya fada yana dafe yan kudaden hannunsa. Sannan ya musu Salama ya bar gidan. A hankali yake tafiya har ya bar unguwarsu na GRA. Babban titin da zai tsallaka zuwa can ketare ya tari abin hawa zuwa gida ya ji kamar abu ya fada mishi kunne a gigice ya saka hannu a kunne yana girgiza kunnensa, tare da manta inda yake ashe ya hau Babban titin, wani irin ƙara kaka ji... "Kiiiiii gigibi!" Wata babbar Daff tayi sama da shi tare da kara bin ta kanshi kanshi ya fashe kamar yadda ake fasa kwakwa, ko shurawa bayi ba ya ce ga garinku, ya mutu da nufin idan ya gama da kudin dole ya dawo su kara bashi wani kudin, ya mutu da son lallai shima sai yayi kudi a tare da su, sai gashi cikin ikon Allah Mutuwa ta mishi yankar kauna. Bakin aljanin da ya shiga jikinshi ne ya fito ta kanshi da ya fashe sakamakon shi ya rud'a shi, ya girgiza jikinsa yana kallon yadda jini yake malala a tsakiyar titin motar kuwa mai ita ne ya tsaya tare da fita da gudu ya tari mashin ya nufi office din Yan sanda ya san a banza wasu fusatattu su dauki mataki, yana zuwa kuwa ya bada statement din abinda ya faru, suka tashi yan sanda biyu aka tafi can ai kuwa ana ta nimansa domin an ci alwashin sai an kashe shi musamman da suka ga motar kamar ba musulmi ba ne. Sanin cewa motar kayan wani attajiri ne shi kuma baya daukar asara yasa basu yi kuskuren tab'a kayan ba. Atow baba ma da Babanshi. *** Ikhlas Ilham da Iram ne suka zo ina kwance a dakin, nifa tunda nazo gidan kunya ya hana ni fita. Ina kwance wurin La'asar suka shigo, na sake kayan ina sanye da riga da wando, wandon palazzo ne har cikina sai rigar da na daura wandon a kai, ina kwance nayi limo, ni dai ba barci nake ba amma kuma na nace idanuna biyu ba, sama-sama na ji suna gaida Mai Babbar, shigowa dakin suka yi don na ji tana faɗin."tana cikin dakin!" Buɗe ido nayi ina kallon kofar a hankali suka shigo, kallona suke a hankali. Suka nime wuri suka zauna kowannensu da abinda yake kisimawa a ransa. "Ga wannan na kawo miki!" "Na gode ajiye akan can!" Na nuna mata gaban Mirror, "ashe kin ji yadda abin yaƙe?" Inji Iram a hankali na gyara zamana ina kallonta. Ban ce mata kome ba. "Da fatan yanzu dai kin zama yar hannu!" Murmushi nayi mata, ina kara kallonta da kyau. "Baki da baki ne!" Kirarin da muka ji yasa suka mike da sauri na sake murmushi na ce mata. "Yana waje ai, ki godewa Allah kada ya rigaki shigowa idan yayi ido hudu da ke." Murmushi nayi ina kallon abinda ta kawo min, na kira Sailuba ta zo ta dauka tare da fada mata cewa. "Kada ki yi amfani da shi ki saka a cikin shara, amma ki fara sakawa a bakin leda sai ki saka a shara!" Fisgewa tayi tana hararata. Murmushi nayi ina faɗin. "Meye a ciki?" Na faɗa a shagwab'e, fita tayi tana kwafa a parlourn suka samu Mai Babbar daki suka mata sallama, domin bai shigo ba ya tsaya bin dakin matan gidan yana gaishe su. Sannan da ya gama ya shigo parlourn Mai Babbar daki, kallonshi tayi cikin tausayawa, ta kauda kai tana faɗin.."Na saka an shirya maka abincin a wurinta, kusan ita tayi ma." Murmushi tayi ya ce mata.."Na shiga?" Ya tambaye ta, gyada mishi kai tayi,sai da ya gama borin kunyarshi sannan ya mike ya shigo dakin, a hankali ya zuba min idanun bayan yayi sallama na amsa mishi. Babbar rigarshi ya cire ya ajiye sannan ya cire kome ya huta. A hankali ya turawa Nady. *Ina tare da Zainab zan ci abinci a nan!* Itama turo mishi da sakon cewa.. _Duk yadda kake so haka zaka yi. Baka da matsala da mu_ *Na gode giwar Faris!* _Ina kara godiya da sunan Giwar sarki!_ ganin chat ya dauke mu shi hankali, sai na koma gadon na kwanta, ina kallonshi yadda yayi kyau kamar ba shi ba da alamu yana samun kulawar da ta dace. Dazun naji Mai Babbar daki tana faɗin ta gaji da cin shinkafa wallahi, tasan yana zuwa abinci zai nima shine tana shiga sallah azhar na fito muka daukar tuwo, duk kusan aikin Sailuba ce tayi tare da Wildat, tuwon na tuka da miyar kuka wanda ya ji kayan kamshi da jikin wani, sai gashi kamshi ya cika ko ina, idan Mai Babbar daki ta shiga sallah bata fitowa sai bayan la'asar a dakin ba zaka rasa ta da kayan tea ba, su cake da dangin nama su dambu, haka yasa ko ta fito abinci kadan take ciki, tuwon dawa ce na hada da semo, kamshin turaren tuwon da na saka fefe, sai biski da na mata na tsakin gero da na zuba man shanu a cikinsa, shi kuma Sailuba tayi miyar taushe domin har muka kwashe tuwo bata markade gyadar miyar ba. Haka muka yi aikin kusan tare ina gamawa kafin Mai Babbar daki ta fito na koma na yi wanka na shirya cikin kayan jikina, sannan na saka Sailuba ta kawo min biski din na ci bayan ta gama miyar. "Fulani ba ayi kome na sha ba!" Na manta da wani abun sha domin tsayuwar da nayi akan kafana yasa ina jin ciwon jikina. "Ki haɗa min su kankana da lemo duk wani abu da yake cikin firji ki hada min gani nan!" Tana fita na kara shiga ban daki na yi tsarki da ruwan dumi da mai babbar daki ta bani wani buta sai dai na zuba ruwan dumi, ina fitowa na samu ta wanke kome ni kawai na shiga nikawa, sannan ba kawo brown sugar na zuba na saka a firji na basu nasu na fita da nawa. "Idan mai babbar daki ta fito ki gabatar mata da abinci, na Mai Martaba zai shigo a hada mishi a wancan tiren. " "Tow! An gama ranki shi dade!" Ta fada a hankali na fita zuwa dakin ina ci, ta shigo gaya min ta gama na ce mata. "Na gode!" Fita tayi tana murmushi, sai da na gama na tashi nayi sallah la'asar, ina idarwa Mai Babbar daki ta shigo tana rike baki, zama tayi tana faɗin. "Kina nufin ke kika yi aikin nan,?" Sosa kai nayi ina wasa da yatsuna. "Allah yayi albarka. Sailuba zata kawo abincinshi dakin!" Wannan ne dalilin shigowarshi cin abinci dakin, ina jin yadda wurin yake zafi na mike a hankali na nufi ban daki, ruwan zafi na tara na shiga cikin na zauna. Ina jin wani dad'i yana ratsa ni, ina gamawa na fito farfesun kaza ce aka kawo daga gidanmu, ya amsa yana ta murmushi. "Yan mata ki ce jego kike yi?" Ya ajiye min yana kallon yadda nake sharfe zufar jikina. "Ba magana ne!" Zama nayi akan pillow da na saukar kasar na fara zuba mishi abincin. Sannan na gama na zuba mishi farfesun kazar, nima na zauna na fara sha ina lura da yadda yake cikin abincin, kara mishi tuwon nayi ya ce min."ina son biski kada ki kara tuwon!". Ya fada yana kallon yatsuna da suka yi haske. "Yaushe za a yi miki ja lallen nan?" D'ago kai nayi ina kallonshi a hankali na janye yatsuna cikin hannunsa. "Zan yi!" "Yaushe?" Kamar nayi kuka yadda yake murzawa yatsuna, "kada ki damu ba zan miki kome ba!" Gyada kai nayi ina wasa da cinyar kazar hannuna. "Ci!" A hankali nake ci duk da abincin ya gundure ni, amma haka nake durawa. Muna cikin haka Sailuba ta shigo dauke da fura da nono. Amsa nayi ina faɗin."na gode!" Biski yaci sosai bayan tuwon, sannan ya koma gefe yana numfashi. "Gaskiya zaka yi kiba kwanan nan gara ka fara motsa jiki." Murmushi yayi ya ce min. "Ni ban hango haka ba!" Ya fada hannunshi a kan cinyata, a hankali na zamar da hannunsa na koma saman gadon na zauna ina jin wani aminci a tare da ni, haka yasa bakiɗaya na koma na takura kaina. Shima dawowa yayi saman gadon, ta zauna tare da cewa."Ummi ta saka a rusa bangarenki, a kara miki girman bangarenki, sannan ta saka a cire kayan dakinki a rabawa mabukata." Kallonshi nayi domin bata gaya min haka ba ko da wasa. "Sai dai a nawa lissafin so nake tunda akwai wadataccen fili a fara ginawa kowacce part dinta babu wacce ta ga wani abu balle ta ce ba a mata adalci ba, sannan ina son na bude wani shafin rayuwa da ke, shi yasa nake son na sarewa kowa bangarenshi, haka zai dauki 2 to 3 month, wanda haka yasa na shirya mana tafiya ni da ke da Nady da Ijlal domin ta haihu a Qatar sai ku dawo gida ayi suna, saura wata biyu zuwa uku dude dinta." "Nima zan tafi wani karo ilmi ne na tsawon wata uku amma dukkan a taren zamu tafi" ya fada yana shafa bayana, "and na manta na gaya miki, Batun deal dinmu ya rushe ina son zama dake har rest of my life, ki bani hannunki mu taka daga duniyar nan har zuwa aljanna, wannan shine bukatata da ke." Ya fada yana jan drower gefena wannan karamin box na gift din ya ciro ya buɗe a hankali sai ga zobe guda biyu masu kyau. Ya ciro daya ya saka min a hankali yana murza yatsun sannan sumbata, kafin ya mika min kallonshi nayi na saka mishi tare da sarkafe hannunsa cikin nawa yayi yana d'aga min gira, a hankali na fara ƙoƙarin zarewa amma na kasa idanuna ne ya cika da kwalla. Ba shiri ya cire yana faɗin. "Sorry ni ba wani abu zan yi ba." Yana durkushe a gabana, jan kumatuna yayi ya ce min. "Na gaji da wannan shirun naki zan saka ki yi magana fa!" "Don Allah ka yi hakuri!" Na faɗa ina matsar kwalla. "Ok I want to chop!" Hannuna na Kai bakin shi hawaye na zuba min, "Ka ga har yanzu da ciwo a jikina, don Allah kada ka min haka!" Sumbatar tafin hannun yake har zuwa wuyana da kirjina. Rike kanshi nayi ina zubar da kwalla. "Don Allah kada ka min haka!" Na faɗa muryana yana rawa, hannunsa ya kai cikin rigana. Kifa kaina nayi a saman goshinsa. Bakinshi ya kai kan nawa yayin da hancinmu suka hadu wuri guda, hawaye ne ya zubo min, a hankali yake min kome a sanyayye, lokaci zuwa lokaci yana birkice min ina ganin zai sake layi ba kwace kauna ina girgiza mishi kai, shi kuwa idanunsa ne suka yi jajjur domin ya gaji kwana daya nan jin shi yake kamar ba shi ba, duk da Nady ta sauke mishi na jiya, amma yanzu bai ki ya kara samun Ikhlas din ba, haka ya gama latsata sannan ya mata sallama, wurin Mai Babbar daki ya koma bayan ya gama saka kayanshi da ya cire nan ya gaya mata shirinsa, sannan ta mishi fatan nasara. Ai ina zaune sai ga Mai babbar daki ta shiga hada min kaya na musamman a ban daki ta ce na shiga na gasa jikina wato idan na fahimci matar nan ita fa yadda danta zai samu sukuni take yi, haka yasa na shiga kin sha tana kawo min zan fara kuka. Har ta gane maganin nake gudu, a cikin kayan maganin da na ji dadinsa kayan Maman Hidaya and khairat, wallahi kayan matar nan na da kyau, domin Yeemar ta kawo min na sha sosai ga gubar da nake ci kafin kwabo na wani irin cika, a tsakanin kwanaki goma na murmure na murje nayi kyau ga mai gyaran jiki da aka kawo min tana min gyaran jiki, kaina har gida aka zo aka min saloon, bayan an gama min muna daki muna hira da Yeemar da Mijinta ya kawo ta, shi kuma ya wuce wurin aiki domin jan shi sosai Mai Martaba yayi yana gaya mishi yanzu fa abokai zasu zama tunda Allah ya haɗa su ta sanadin Matansu, amma Mijinta gani yake kamar ina wannan ba wurin wasan shi ba ne, amma ganin yadda shi Faris yake kiranshi su gaisa har ya tambaye shi yaushe zai kawo Kawar Fulani Babba, haka yasa Yazid ya sake ranshi aka fara harkan arziki idan ta shi ne baya son shiga damuwa, domin daga yadda Yeemar take mishi bayanin wasu abubuwan ya fahimci gidan akwai abubuwan da sai kayi da gaske, idan ya ce Masarautar Zanzabira bata cikin manyan Masarautar da Allah ya tara attajirai yayi karya, Masarauta ce da zai ce duk fadin Nigeria babu irinta sai na kwara. Lalle ake min ja mai kyau, wanda kana gani kasan an zuba fasaha. Yau din nan wani maganin Maman Hidaya and khairat da na sha nake jin wani abu yana yawo a jikina domin tunda Yeemar ta kawo nake sha sai yau nake jin wani irin yanayi. "Bestie gaya min ya karfin maganin Maman Hidaya and khairat yake?" Make ni tayi tana faɗin. "Da alamu jikinki yana gaya miki!" (Ga masu buƙatar number Maman Hidaya and khairat ga kaya nan masu inganci da gyaran aure, +234 913 045 1691 ku tuntube number Nan zaku same ta) tayi dariya tana faɗin. "Kayan na da kyau shi yasa nima na rike ta gam, and ki kula da abinci, idan ya zo yau ku fita shan iska mana da dare ya rage zafin ƙishirwan da kuke ji, shima." "Ke ni ba yar iska ba ce don bani da daraja sai na bi shi gobe ya juya min baya, look Yeemar ba zan shi ba. Ina son kaina da yanayina i wanna be a classy lady! Ina son na zama mace da namiji zai na bibiya a idanun Matansa ba wai na zama wacce zata na bibiyar shi, ina kishin yadda matansa suke binsa na fito da sabon tsari yadda koda zan bishi a oza room ne ba a gaban Matanshi ba." "Allah ya taimaki Fulani Babba!" Har da jinjina min da hannu,make hannun nayi muna cikin hira Jakadiya Iyaami ta ke sanar da shigowar Uwar magajin zanzabira. Wato Ijlal, kallon juna muka yi ni da Yeemar.."kin ji ba? Ita fa ce Uwar magajin zanzabira, kin ga dole a girmama ta." Murmushi nayi nace mata. "Ba wanda ya san maci tuwo sai miya ya ƙare, don haka ki bar saurin aiki da abinda kunnenki ya ji, ki jira abinda idanunki ya gani. Wacce ta dace da zama uwar Magaji Nadiyyah Jamil Chiroma ce duk da ina kishi da ita amma ina addu'a Allah ya bata cikin d'a namiji wanda zata amsa Uwae magaji!" "Ke fa?" Tab'e baki nayi ina faɗin. "Ke ga shi tunda kika yi cikin kina narkewa kamar ruwa zaki ce ni fa. Ni duk abinda zai bani wahala tow ina avoid dinsa." Rike baki yayi tana dariya. Ina jin muryanta tana ta kisisina a parlourn Mai Babbar daki, Yeemar ta fito dauke da cup ina bin bayanta. Dauke kai nayi ina wucewa Mai Babbar daki ta ce min. "Fulani Babba, ga kanwarki ta zo gaishe ki!" Kallon juna muka yi tana wani irin murmushi da bai kai zuci ba, nima murmushin nayi mata, haka kawai naji raina bai amince da ita ba yadda take murmushin tare da cewa. "Magajin zanzabira yana gaida Fulani Babba!" "Allah ya mishi albarka Fulani Babba tana gaishe ta domin nafi yarda da ita ce akan shine...... (Nasan nan wurin babu yadda za ayi rabuwar arziki domin kowa yana cike da kishin dan uwansa bari muga ko My Zeey ta girma🤣😂 troublemaker 🤣) *08130269641* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 69 Cikin jin kunya na ce mata. "Tare da shi muka zo bari na mishi magana ya shigo ku gaisa." "Masha Allah, ki ce da mai martaba kuke tafe. Je ki shigo da shi." Haka na fito har lokacin tana tsaye, wurin Maluma na wuce suna ta magana a cikin gurmama juna na ce mishi. "Zo muje ka gaida Ummana!" Na riko hannunshi muka fito, wani zai ce me yasa nake damuwa da Umma bayan Maluma tana nan, Umma bata ki ni ba, Umma bata tab'a fushi da ni ba. Amma Maluma da ta haife ni ta kasa shaidana nan gaba idan wani abu ya taso Maluma tana iya juya min baya kun ga bani da laifin don ban shiga lamarinta ba. A wajen muka samu Iram,kamar kuka take. Kara rike hannun juna muka yi ya janyo ni jikinshi. "Do you know i love you!" "Yes I know!" Na furta ina murmushi, kuma nasan tana jinmu. Haka muka wuce wurin Umma, ai kuwa tayi ta hidima da mu kafin muka yi mata sallama zuwa wurin Mommy Turai. Tana ganinsa ta mike ta rasa yadda zata zauna. "Baby je ki wurin Maluma zata baki sako ki jira Ni, sannan ki cewa Iram ta zo in ji ni!" "Tow Yallabai!" Na fito na same ta kamar gunki ta kame kyam. "Ki shiga Yallabai yana miki magana a cikin parlour Mommy Turai!" Na wuce wurin Maluma, ina shiga parlourn na zauna kamar bakuwa. "Me kike so?" D'ago kai nayi na girgixa mata ina faɗin. "Babu!" " Ki duba kitchen cabinets akwai kayan kwadayinki na saya miki!" "Na gode sosai amma na koshi wallahi!" Abba ne ya shigo shi da Umma, "yarinyar kirki je ki dauka kin ji!" "Umma!" "Je ki ɗauka!" Tashi nayi na shiga kitchen din, kuka ya zo min.."ai na gaya muku haka da kuka yi ba shi zai saka ta ji dadi ba, ku daina yanke mata hukuncin bayan kun san halinta, haka Allah ya halicce ta ba zaku iya sauya ta ba, amma kuke abu kamar baku sani ba, taurin kai ne da ita ba rashin sanin darajar kai ba, sannan kun gaza gane yadda zaku lallabata ba, mai na mata? Amma ni da kawarta idan da zamu ce Zainab kada yi kaza kaza zaki yi zata ji mu, amma kun kasa yarda da ita." A hankali na fito naji Umma tayi shiru na zauna a gabanta, ina ci ina kuka. Domin yanzu babu abinda nake son yi sama da kukan. Haka na gaji na daina. -- "Nasan shirunki na kuma san maganarki, target dinki akan Malam Junaid da yaransa maza ne, ni kuma target dina akanki ne da Danki daya da kike bala'in so, saboda shi ne kaɗai bai zama ɗan iska ba. Shima kuma yana gab da lalacewa, tunda nasan kome hatta cacar da yake yi yana amsar kudin Matata na sani. Ita wannan da kika saka idanun akan ta ai ta jima da lalacewa. Wadannan dai kawayenki da kike bin bayan fage kina lalata musu Yara, sun koya mata kome, idan da zata same ki zata yi kome da ke." Gyara zama yayi da kyau. "Videon Zainab da kika sake. Ni ba iya na yarki zan sake ba, zan tabbatar da Malam Junaid yayi hannun riga da ke kafin na sake kome, idan baki fita hanyar Matata ba, zan aikata kome domin sunana da na matata ya fito ras. Hmm!" Ya mike yana kokarin barin parlourn. "Ranar shida ga watan Disamba na wancan shekarar, idan baki manta ba Dracula bride! Yes she is my bride kika kara shiga gonata, ba iya ke ba Alhaji Nafi'u da karen farautarshi sai na turmushe ku, idan kina ganin karya ne Bismillah zero emotion nake ban san kawa zuci ba amma nasan yadda nake kula da ƙwaƙwalwar mutane. Ni ba likitan zuciya ba ce Ni ƙwaƙwalwa nake so na ganta bude, bayan nan na kara jin wani motsinki ni da ku 5&6!" Ware idanun tayi tana mamakin daman yasan kome? Lallai aiki ja mugun burinta akan Ikhlas bai cika ba, ya ce mata. "Daga yau har zuwa ranar da zan dawo gare ki, ki fito min da kudina ko kuma duniya tasan Wacece ke!"daga haka ya fita a hankalinsa kwance. "Mommy ban fahimci me yake nufi ba?" Iram ta tambaye ta cikin tashin hankali da damuwa. "Kyale shi!" Ta fada tana barin parlourn. Ya dawo parlourn ya samu ina ta ciye-ciye, kafin na tura ina faɗin. "Na koshi!" Na kwashe na kai kitchen na wanke hannuna, ina goge bakina da tissue ya ce musu. "Zamu tafi, dama sallama muka zo yi!" "Ubangiji ya tsare ya dawo da ku lafiya. Allah ya baku zaman lafiya." "Allahummah Amin!" Ya fada bayan ya d'ago ni na tashi tsaye.."Muje!" Ya fada yana jan hannuna kwace hannun nayi ina kallonshi. "Ok ina jiranki!" Ya fita abubuwan da Umma da Maluma suka hada min nayi ta godiya, na fita Ga yayuna ban hadu da kowa ba. Haka muka bar gidan, kusan tare da shi muka hada kayan bayan mun koma, bai bar gidan nan ba sai da ya nemi saka ni kuka, na fara ƙoƙarin kiran Mai babbar daki shine ya fita da guntun jarabarshi, ya koma gida. Yau kuma tun kiran sallah farko Mai Babbar daki take min nasiha, akan hakuri nayi hakuri na kauda kaina akan wasu abubuwan, sannan kayan Maman Hidaya and khairat da ya labta min cikin wani jaka. Ta ce na kula da kaina da mijina kada nayi wasa da abinci naci sosai na kula da tsaftar jikina. Haka yasa na dauki karatunta. Kasancewar nan muna fuskantar damina ce. Inda zamu suna fuskantar yanayin hunturu ne jacket babba ta mika min lokacin da ya shigo shida Faruq suka dauki babban akwatina. Ya durkusa a gabanta tayi ta mishi addu'a da Fatan nasara da dacewa. Sannan muka bar gidan bayan ta mana addu'a sosai. Sannan muka nufi airport, a babbar motar da ta dauke mu, kallon Nady nayi da take faɗin. "Fulani anya kin shirya zuwa Scotland kuwa?" Murmushi nayi na ce mata. "Ayya mai babbar daki ta bani jacket!" "Allah ya so ki!" Ta kalli Ijlal, da take cike tana batsewa ta ce mata. "Uwar Magaji!" Wato da ta wani lailayo ashar, yana gefena ya juya ya zuba mata idanun. Zuciyarshi yana wani irin zafi. "Ka wuce damu titin Sultan Shehu Yayari road!" "Don Allah ka yi hakuri!" Ta shiga bashi hakuri amma ya zuciya baya jin zai iya daukar renin hankalin Ijlal. Har kofar gidan Kawunsa Yariman Gabas ya kaita cikin gidan ganinmu da sassafe Hajiya Mardiya ta hade rai. Bai ce kome ba ya mika mata duk wani abu da ya dace a lokacin ya juya ya bar gidan, tun daga nan na fahimci darajar Nadiyyah daban yake a ransa. Muna isa Airport ta kalle shi tana murmushi. "Na ce a kawo ta, kayi hakuri!" Zuba mata idanun yayi bai ce mata uffan ba, ashe ya ji haushi ne, yana zaune Mai Babbar daki ta kira, mika min wayar yayi nima nayi sororo. Dauka Nady tayi ta ce mata. "Yana ban daki!" "Ki ce kada ya sake ya bar garin nan ba tare da ita ba!" "Mai Babbar daki na ce a kawo ta!" hmm ta ce sannan ta kashe wayar mika min wayar tayi bayan kamar minti goma da wani abu dai gata don har ana duba kayanmu. Kallo daya yayi mata ya cigaba da zama, kafin aka fara kiran fasinjojin jirgi Faruq ya karbi kayanta. Sannan aka wuce da shi muka shiga cikin jirgin. Zan iya cewa ina ganin fushinsa amma na yau daban ne, haka muka shiga jirgin Adis Ababa. Karfe uku na yamma muka isa, dole zamu jira jirgin london, da ace ta lagos muka bi zamu samu dicret, amma sai ka bi ta Zanzabira. Masauki faruq ya nima mana domin sai dare zamu bar kasar. Aikuwa bayan mun yi sallah mun huta. Ina kwance na gaji ya buga kofar. Tashi nayi na bude mishi. Ya tsaya jikin kofar yana kallona. "Na zo na miki tausa?" "A'a" na fada da sauri, shigowa yayi tare da rufe kofar ya jingina da shi. "Do you miss me?" "A'a!" Na faɗa da sauri, "but I'm miss you!" "Ta yiwu kai ne kake jin haka amma ni!" Cabko ni yayi na kalle shi da wani irin tsoro. "Yaya Fitsari nake ji!" Dariya ce ta so kwace masa ya haɗe rai. "Muje ki yi a gabana!" "A'a zan yi na fito!" Na faɗa ina shiga ban dakin, haka nayi can yaji shiru ya buga kofar, kamar munafuka na fito ina zare idanu. "Kwana zaki a ban dakin?" Girgiza nayi ina jin wani kwalla yana cika min idanu. Haka ya dauke ni cak, zuwa ban dakin ya sakar mana ruwa yana mai janyo ni jikinshi. "Bari mu yi wanka mai hujja!" Allah na tuba idan haka aure yake wasu matan suke bawa mazan banza kansu, Amma Allah ya isa ni da kwamitin matan da muka san darajar kanmu mun yi Allah ya isa bamu yafe, domin babu abinda yafi kamun kai daraja. Rike hannunsa nayi da yake kokarin cusawa cikin rigana na ce mishi. "Sarkin dud duniya ai wallahi." Bakinshi na ji a kan nawa da sauri na cire ina ƙoƙarin so na gudu ya saka hannunsa dukka biyu a kuguna. Zan iya cewa wannan shine mafarin kome da kome domin daga nan ban san me yayi min ba, muka shiga cinye juna. Har zuwa waje, cikin hikima da wayo ya raba ni da kayan jikina. Da sauri na fara ƙoƙarin kwace kaina domin na cire kayan ba ne, wani Yare ne na na musamman yadda yake yamutsani da jagwalgwla ni yasa ni fita hayacina, wani irin buga kofar aka yi ya tsaya cak daga abinda yake ya mike yana maida kayanshi, a tunaninsa Faruq ne amma kuma yasan Faruq ba zai zo mishi ba, kai ko masu kula da masaukin ne bude kofar yayi ya ganta kikyam da uban ciki kamar kwarya. Ranshi a wani irin yanayi ya zuba mata idanun. "Dama!" Komawa yayi ciki ya banko mata kofar dakin a fuskartar. Tsamo -tsamo ta yi kamar an watsa mata ruwa amma saboda bakin kishi ta gagara barin kofar ita fa babu dalilin da zata d'aga mishi kafa akan Ikhlas bata kaunar ikhlas ta san daɗin namiji gara ta lalace ta zama yar iska. Da aurenta tayi ta bin maza da mata shine burinta. Sake buga kofar tayi shi kuwa Gogan cire haushin yayi ya shige abinsa, ya a zuwa ya biyo ni muka shige cikin bargo mai tashi, a hankali yake bina yana ba wani a head mai daɗi da nutsuwa wnada yasa na manta da akwai wani abu, duk wani lungu da sako na jikina bi yake yana sumbata tare da kashe shi da kauna. Hmmm wasu abubuwan ba zan iya fada ba, amma daga lokacin da ya shiga niman mafita zare idanu nayi tare da ture shi,.ya mai da ni, cikin rarrashi ya fara niman hanya ji nayi kamar numfashina zai bar jikina saboda wurin ya koma ya manne tas kamar wani abu bai tab'a haɗa mu ba, na wani fashe da kuka jikina har yana rawa, ba kamar na farko ba amma shima fa ya sha fama kafin ya wuce, yana wucewa daga ni har shi muka sake ajiyar zuciya lokaci guda, na k'amk'ame shi idanuna a rufe hawaye na wanke min fuska. Iskar bakinshi yake hura min har na ji sassauci daga abinda yake faruwa a tsakaninmu, daga nan kuma ya shiga bina a hankali, anan zan iya cewa na fahimci wani abu a tare da wannan yanayin sanyi sanyi zafi-zafi, ina makale da shi hawaye bai bar zuba ba, ga wani irin gajiya da nayi domin kafaffuna kamar zasu tsage, cinyata zuwa bayana kuwa ba a magana. A hankali nake kuka ina girgiza kai. Sai da ya jima sosai kamar ba zai kyale ni ba, kafin ya janye jikinshi daga gare ni yana mai janyo ni, ya daura ni a kirjinshi. Wannan shine mafarin farin cikina da shi, leka fuskata yayi yana murmushi. "Kin gaji ko?" Juyar mishi da kai nayi na cigaba da kuka, a hankali barci yayi gaba da ni. Wurin karfe shida ya tashe ni, a hankali na tattare duvet din na daure a jikina zan sauka, ya riko ni tare da cire duvet din ya dauke ni cak zuwa ban daki. Ruwan da ya tara min, na zaunar da ni a cikin, cizon lips dina nayi hawaye na zuba min.. a hankali yayi ta gasa min jikin har ya gama min na yi alola na fito nayi sallah. Tare da shi, ya ce min. "Ki haɗa kayanki domin fita zamu yi!" Gyad'a kai nayi ina ƙoƙarin tashi ya zauna da ni ya haɗa kayan tas. Farfesun kaza ya kawo min ya zare kashin ya mika min na fara sha a hankali ina kallonshi, sai da na sha rabi sosai sannan na ajiye kwano na ci namar tas domin yunwa nake ji, mika min caffeceino yayi, yana shafa kaina shima na sha. "Idan aka yi irin wannan rayuwar, ana son mace ta kara cin abinci, kada ki kara barci baki saka wani abu a cikinki ba, kin ji ko?" Gyada kai nayi ya shafa fuskana, ya riko hannuna yana dauke da jakata muka fita. "Scotland akwai sanyi sosai, domin suna lokacin sanyi ne ki rike jacket da kyau da kuma handglove!" Gyada mishi kai nayi, har muka isa Airport, muka shiga jirgi uwar Magaji tana nan cike kamar an hura mata iska. Ni da Nady da shi muna zaune sun saka ni a tsakiya, ita kuma tana can gefenshi kusa da Faruq, a hankali muka fara tafiya na dauki jarida yana karantawa, Ni kuma na lumshe idanuna, janyo kaina yayi ya daura a kafad'arshi,, anan ma barci ne yayi gaba da ni, domin har lokacin jikina a matuƙar mace yake. Mun yi tafiyar awa biyu aka kawo mana abinci, yarinyar nan kamar koran yunwa ta amsa tayi ta cusawa, donut da meat pie ya dauka min, Nady burger da sandwich. Sai juice ita kuwa babu abinda bata dauka ba, har tana amsar kari. Zuba mata idanun yayi yana mamakin yadda take kunyata shi. Ya ce min. "Yan mata !" Ya kai hannu shi cikin marana. "I hope na ajiye wani abu anan?" Buge hannunshi nayi na tura bakina gaba, kama bakin yayi yana faɗin."sau nawa nake gaya miki bana son ana tura min wannan bakin sai na hukunta shi." "Allah sai ya saka min yadda a kake shiga hakkina domin girkina ne ka shiga kuka ci amanata." Ta fada tana ajiye abincin da yake Hannunta alamar ranta ya b'aci. A hankali na mike tare da tambayar daya daga cikin masu kula da fasinjojin, bana daki ta nuna. Ina tashi na bar wurin. Haka na yi fitsari na yi tsarki da ruwan dumi ban yi tsammanin zan samu ba, sai na gani a jikin pampon, ina gamawa na wanke hannuna ina kallon madubi na gyara fuskana na fito, sai da gabana ya fadi, wani irin juyowa yayi ya shiga kisss dina har muka koma cikin ban dakin ya rufe kofar. Na san nayi laifi domin kamar zai cinye bakina sai da nayi laushi sannan muka fito turus muka ganta, na kalle shi duk ya shanye jan bakina a bakinsa. "Gaskiya kayi kyau da lips stick!" Na wuce na barta tana bala'in da ta saba, haka na dawo, na zauna ina kara kallon wurin ina gyara zamana, ai kuwa ta sako shi a gaba tana mita. Haka ya zo zai zauna ta zauna tana faɗin. "Wallahi ba zaka zauna ba, sai dai ka je can! Ana shiga hakkina!" Dariya muka saka,mun isa karfe daya na rana, amma sanyin da ake kamar da bakin kwarya yasa aka ce kowani fasinja ya saka rigar sanyi, wani ikon Allah daga ni sai Nady muka zo da shi ita kan Madam tana hakimce, shi ya cire na shi ya bawa Nadiya ita kuma ya bata, ta ce ba zata amsa ba, shi ya bi cewa na Nady yafi girma zata sake da dan cikinta amma ita kishi ya hanata. Haka muka fito a hankali sanyi yana kad'amu wai ma a haka mune muka samu izinin sauka domin aka kakar sanyi sai dai mu sauka a Ingila mu biyo jirgin kasa. Wata babbar mota ce ya zo ta dauke mu, kafin mu shiga cikin harabar airport din wuri me dumi, Ijlal kamar zata mutu, sai da ya cire top dinsa ya kara mata, ni kan Allah yaso Mai Babbar daki ta bani babbar jacket take gaya min zuwan su Kashmir da Mai Martaba ya saya mata, haka yasa take son Jacket din sai gani ta bani, murmushi nayi na ji ina son Jacket din nima. Muna isa ciki hankalinmu ya fara dawowa jikinmu, coffee aka fara bamu muka sha, naga Nady bai dame ta ba, ta amshi coffee din hannuna ta ce min.."suna da Hot chocolate su bamu;".tana fada kuwa aka kawo mana, ta mika min a wani kori mai kyau na fara sha da straw. Madam ta fara kuka yunwa. Haka suka amso mata pizza da shawarma, ni dai donut da cake, sai Nady sandwich. Shi kenan Faruq kuma fry chips da burge, Oga kuwa shima layinmu ya biyo hot chocolate, muka sha bakiɗayanmu, kafin muka samu nutsuwa, fita muka yi zuwa wurin motar da tazo daukar mu. Hannunsa cikin na shi. Muka isa har wurin ya tsaya sai da suka shiga sannan n a shiga shima ya shigo ya kalle ni. "Fuskarki bata son wannan weather din ko?" Murmushi nayi ya juya ga Uwar Magaji ya ce mata.."Madam ke fa!" "A'a ka gama da Mai gindin zinari" (🤣😂kishi manya) kallon Nady yayi ya ce mata. "Giwata ya dai?" Murmushi tayi ta ce mishi. "Kasan Dr Munirah ta ce dole na kiyaye saka damuwa a raina!" "Yes Allah ya bamu sa'a!" Har muka isa wani hadadden gida na alfarma. Murmushi yayi ya cewa Nady."ga gidan da nake gaya miki wanda an taya Dalar Amirka Biliyan biyu na ce a'a!" Kasa magana nayi ina ganin gidan kamar irin gidajen tarihin turawa wato castly,gidan yayi kyau a cikin wani unguwa kamar tsibiri, tun daga bakin kofar gidan zaka fahimci Allah ya san dalilin da ya ware masu arziki da talakawa, domin gidan kana gani kasan an ci zarafin kudi, masu kula da gidan tun daga bakin gate suke mishi Barka da zuwa har muka isa gidan wanda tafiyar minti talatin ne cib, Ya Allah. Kallon gidan nake, ga kome na more rayuwa a cikin gidan."uban riko nane ya mallaka min shi!" "Kai kuma sai ka mallalawa Magajinka!" Inji Ijlal daga ni har shi da Nady juyawa muka yi muna kallonta. Budar bakin Nady ta ce mishi. "My lord ka kula kada kana barci a danna maka pillow ko a baka guba!".............(NADY YA DA ZANCEN GUBA KUMA?🥺😏🤣) ₦500 08130269641 [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: .70 Like seriously maganar Nady akan gaskiya yake, amma a wurinsa Ijlal wawuya ce da bata iya boye abinda yake ranta, for me Ijlal ta san me take yi, wulakanci ne irin wanda ya samu wuri. Sannan duk abinda take tana sane ba wai bata sani ba ne, tasan yadda take gudanar da kome nata, "mun iso Maisha." Ya ce min murmushi nayi, kafin na saka kafa na fito bakina dauke da addu'ar shiga sabon wuri da Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama ya koya mana, gidan ya hadu gare biyu ne kafin mu isa Main house din, kallon gidan nake da idanun basira, duk yadda aka yi Baturen da ya zana gidan ya san me yake yi, domin gidan ya haɗu. "Yau ne farkon zuwana gidan nan." "Inji Nady cikin girmamawa masu aikin gidan suka fara isowa muna tsaye, wata dattijuwar da ta kai irin shekaru hamsin tana zuwa ta gaishe shi cikin girmamawa ta ce mishi. "Barka da zuwa Mai Martaba, ya hanya?" "Mrs Lilly lafiya Lau!" Ya fada yana kallon yadda suka taru. "Na zo ba zan wuce wata uku ba, zan yi wasu abubuwan masu muhimmanci. Faruq zai muku bayani!" Sai yanzu na fahimci dalilin shigar kayan jikin Faruq kullum cikin kaya daya ashe ba daya ba ne, tsanrsar kuka ce da sanin hakkin aiki. Ana sanyi a waje haka ya mana jagora har cikin gidan, ko ina so Masha Allah. Faruq da ya biyo bayanmu domin shi mai gidan yana tare da Mrs Lilly suna magana ya ce mana. "Tun wata biyu da suka wuce ya fada musu zaku zo!" Gyada kai nayi ina mamakin yadda kome yake ajiye a cikin gidan gaskiya masu kula da gidan sun san me suke yi, haurawa sama muka yi tare da nufar cikin gidan sosai, dakinshi shine na ƙarshe daga Nady sai na shi ni nake bin Nady. Dakin Uwar Magaji an gyara mata shi kamar yadda take so an saka mata kome irin na uwar da namiji, wato light blue, ni dai dakina kome na cikin shi pink ne, ina ganin haka na shige abina na Nady ita da yake ta musamman ce kome na unique ne, ban ji kome a raina ba kuma bana fatan na ji jinin domin Matarshi ce tare na gansu, sallah asuba na fara kafin nayi azhar da la'asar, sannan nayi wanka, ina fitowa na dauki wani gucci panty leggings da na zo da shi mai kauri, sai shirt da na saka na dauko normal sweater na saka a kai tare da hula na saka, kafana kuwa safa na saka mishi, tare da gyara zaman hular kaina. Kwanciya nayi domin na gaji, maganar gaskiya na ji ana hayaniya sama kamar ana dambe daga nan ban kuma sanin mai ya faru ba, ina kwance naji kamar ana shafa fuskana. Bude idanu nayi na ganshi zaune cikin ƙananan kaya yayi kyau. "Tashi ki ci abinci!" Tura mishi baki nayi ina ture hannunsa. "Barci nake ji!" "Shida saura!" Da sauri na tashi na wuce ban daki nayi alola, na fito kallona yayi for while kafin ya ce min. "Ban fa ce miki an yi Magariba ba, abinci nace zaki ci." "Tow muje!" Na faɗa a hankali, muka nufi kitchen wanda yake hade da dinner room, suna zaune kowa nacin abinda yake so, zama nayi na dauki plat zan zuba abinci wata budurwa da nake ganin like maid ce ta ce min. "Kawo na zuba miki!" Amsa tayi na kalle ta. Shigar da tayi bai min ba, wani mitsitsin skirt ne a jikinta, sai wani uban gyara zaman rigar da tayi cikin skirt din. A hankali na juya ina kallon kusan masu kaiwa da komowa a kitchen din manyan shigarsu ta kammala ce, yan matan ne dai. "Gaskiya Waɗannan yan matan sun ci taliyarsu ta karshe, a sallame su." Na faɗa mishi da hausa, "Me suka yi Fulani?" "Kawai basu min ba ne a nimo dattawa sun isa, yan matan shigarsu bata yi ba!" "Ki yi hakuri, tun suna kanana suke aiki a gidan nan, idan na ce zan sallame su waye zai kula da su." Ban gama jin shi ba wata fitsarariyar budurwa ta shigo da gudu, kawai ba sai naga ya mike ya bata wani hug ba, damke cokalin hannuna nayi har sai da na karya shi, na d'ago kai ina kallonshi a hankali. "Na ce a sallame su!" Na faɗa ina mikewa akan kujeran. "Babu inda zasu, sai dai ki mutu amma yanzu suka fara aiki a gidan nan, domin sai sun yi renon Future King!" Ban kulata ba, na haura sama da gudu, Nady ta bi da idanu. Yarinayr ta ce mishi. "Doctor wacece ita?" "matata ce Zainab!" Kallon Nady tayi ta ce mishi. "Bayan ita ka kara wata matar?" Nuna mata Ijlal yayi da uwar cikinta. "Ga third dinsu." Rike baki tayi tana kallon Ijlal karama sosai irin an cutar da Ijlal da aka barta ta aure shi, suna zaune ana ta hira Nady ta mike tana faɗin. "Ya kamata ka duba lamarin Fulani!" Ya wuce abinta, abincin da ban ci ba kenan, sallah nayi ina mai bude akwatina na fara ciro kayan da nazo da shi, na fara ci a hankali. Dambu da kayan suya, a hankali nake ci ina kallon kofar ko zai shigo amma mutumin nan yayi biris da ni, har dare yayi na gabatar da sallah isha, na kwanta barci cike da jin haushi. Ashe kwasar Yan matan yayi suka fita daga gidan basu dawo ba sai karfe daya saura, ƙishirwa ya tashi ni, na fito na ganshi rungume da daya daga cikin yan matan ya wuce wani daki, da yake akwai duhu ban kunna wutar parlourn ba, ina kallonshi ya wuce da su daya bayan ɗaya. Ta karshen ce ta rike collar dinsa tana faɗin. "Amma kasan ina sonka Prince?" Kwarewa nayi na fara tari, haka ya janyo ya kunna wutar parlourn. Muka kalli juna, a hankali na ajiye kofin na wuce su, daga shi har ita yarinyar na nufi sama. Rufe kofar nayi na kwanta, sai dai na kasa barci har gari ya kusan wayewa ina juyi, washi gari ban fito ba domin nasan zan gansu sai na ki fita, ina jin Nady tana buga min kofar nayi banza da ita. Haka ma da rana tayi ban fito ba, karshe naji gidan yayi tsit. Saukowa nayi sanye da wata gown dress, blue block. Kitchen na nufa na samu suna ta aiki da alamar fita ake yi da abinda suke. Cikin girmamawa suka gaishe shi na amsa musu, sannan na shiga tambayarsu me suke da shi a kitchen din, Mrs Lilly ce ta fito daga store na kitchen din. "Sannu Queen jiya mun yi magana da Mrs Yayari ta ce mu kula da ke." Murmushi nayi na ce mata. "Na gode sosai!" Ummi da alamu rashin samuna a waya yasa ta mata magana. "Queen kina bukatar wani abu ne!" "Eh ina son na san mene ne babu a cikin kitchen din." Jagora tayi har store din gidan mai matukar girma da kayan abinci. Ta ce min. "Duk wata ake sabunta kome, wanda aka kwashe gidan marayu ake kaiwa. Koda kuwa ba ayi amfani da shi ba. His Highness, ya ce ana kaiwa can" shiru nayi kafin na ce mata.."Wanann yaushe zaki kai kenan?" "Jibi za a kawo abincin, gobe za mu fitar da shi." Shiru nayi ina kallonta. "Anan kuke da zama dukkanku?" "Eh Ma BQ dinmu yana baya!" Ta min jagora har zuwa Bq ɗin. Ana kiwon dabbobi a wurin akwai shanu, akwai tumakai da awakai irin nasu na turawa sai kaji da wurin kiwon kifi. Sannan abinda na fahimta koda sun yi abincin, sun samu a can akwai kitchen dinsu da suke girki. Zama nayi na ga wata yarinya tana wasa na cewa Mrs Lilly. "Mai yasa baya zuwa makaranta?" "Ai Uwarta bata da halin biyan makaranta, sannan ina jin nauyin yiwa My lord magana ne!" Mika mata hannu nayi ta tawo da gudu, ɗaukarta nayi na ce mata."ya Sunanki?" "Mary!" "Wow! Mother!" Na faɗa mata a hankali. "Mrs Lilly zaman gida ba zai yiwu ba, ace ba zata makaranta ba ai an nakasa gobenta, sannan ta tashi da rashin ilimi akwai matsala." "Wato ranki ya dade, asalin tarihin wannan gidan mu bayi ne. Karni da zamani yasa muka samu yanci bamu zama yantattu ba sai da Mijinki ya mallaki gidan a matsayin na shi, don haka kada ki ji tausayinmu bauta muke don ma Mijinki yana da adalci yana biyanmu kudin da ko gwamnati ba zata iya bamu haka ba. Sannan muna da insurance card, a duk inda muka je bamu da matsala." "Batun abinci fa." Murmushi tayi ta ce min. "Wannan ai mai sauki ne kullum muna girki sannan muna aiki, muna da gona muje ki gani." Haka muka wuce tayi ta nuna min. Har zuwa inda iyakar gidan yake bakin wani kogi. "Anan muke wanki wani lokaci wani lokaci kuma mu yi a gida. Kome da kika gani anan yana cikin aminci da kulawar Mijinki. Da kuma William zai zo ko ganshi." Jinjina kai nayi muka wuce cikin gidansu Mary tana wasa da wani dan babyn akuya sai tsalle yake itama tana biye mishi, dauka nayi ina faɗin. "Na kama miki shi!" "Ma ki bani na dauke shi!" Mika mata nayi, ina zaune a wurin wata mata ban san da ita ba tana zuwa da wani flower a hannunta da ta nad'e shi ta daura min a kaina. "Barka da zuwa Sarauniya!" Ta min irin gaisuwar tsofin turawa, waɗanda suka san yanayin mulki da sauransu. "Sunanta Anna, ita ce Mamar Mimi da Lulu, sai wance ta shigo jiya. Mira Mahaifiyarta bata nan tana aiki a wani asibiti. Akwai Miyaki shinokagara yar Japan ce, da yarta Pretty. Duk muna nan ne!" Gyada kai nayi ina kallon matan da yake ta lissafo min. "Kuma dukkanku anan kuke raye?" "Yes Ma!" Murmushi nayi na ce mata. "Daga yau abincin da za a fitar da su zuwa gidan Marayu da mabukata, a raba shi gida biyu, ku dauki rabi a kai musu rabi. Idan aka baku dukka ma ba laifi bane amma tunda ana kai musu a raba biyu, sannan idan kun yi amfanin gona irin su timatur madadin a fita a sayo a waje, ku na kawowa William yana saya haka zai kawo muku kudin shiga, babu amfanin ga kaya a gida a yi asaransa, madadin a cire kaso mai yawa a saya a waje gara a inganta na cikin gidan ba sai an fita waje ba, tunda kin ce baku bukatar kome daga waje. Na abinda ya shafi noma. A hankali ana inganta na ciki sai a fara fita da shi tunda ga filin noma. Sannan ita Mary zan yiwa William magana sai a saka ta a makaranta na maka ban samu ganin Mai gidan ba. Da sun fita tare." Cikin wani irin girmamawa suke tafa min, koda ba muslmai bane su bana jin haka zai saka a tauye su, sannan adalci ba iya mu muslmai ya da ce mu samu ba, hatta wanda ba musulmai ba suna bukatar haka a tare da mu, mun gamawa na dawo kitchen, na ga abubuwan da suke da shi nima na rubuta abinda nake bukata. Na cewa Mrs Lilly. "Idan William ya zo ki ce ya samu Faruq ya min magana!" Gyada kai tayi, na saka aka fada min noodle da kwai ina zaune sai ga Mary da wani karamin basket da y'ay'an itace, wato fruit. A hankali na karba ina faɗin. "Thank you Mother!" Da gudu ta fita, na cewa Mrs Lilly. "Bari na wanke!" Don na lura so take ta ɗauka ta wanke. Na wuce wurin wankewa tana faɗin. "Ki rufa min asiri ki kawo na wanke!" Dariya nayi ina faɗin.."Bari nayi da kai!" Na cigaba da wankewa sannan na kwashe a wani bowl, dauka tayi ta yanyanka min su, na ce mata. "Ki zubawa Mother abincin nan!" "Ranki shi dade, ai bamu isa mu ci abincin da kuka ci ba, sai dai ki ci ki rage mata!" Tashi nayi na dauki karamin plat na zuba mata har da kwai na mikawa daya daga cikin masu wanke-wanke da take zare idanu. "Idan William ya san da haka zai rage mana albashi!" Take na haɗe rai. "Ni nace a kai!" Ba musu suka fita, suka kai mata sai ga Uwarta da Babanta sun zo da sauri suna faɗin."kiyi hakuri Ma, wannan kwanon yafi karfin rayuwarmu balle ita!" Dauko ta nayi ta zauna a kusa dani, na saka mata abincin, sai da ta kalli iyayenta, kansu a sunkuye. Sauka zata yi na ce mata. "Idan baki ci ba, nima na hakura da nawa!" Na faɗa ina murmushi, a hankali ta diba tana ci, tana kallon Mrs Lilly da take gyada mata kai. "Tsayuwar me kuke yi a kanta!" Ya fada cikin tsawa. Yadda jikinsu yake rawa suka shiga aiki ba ji ba gani. "Ke waye ya ce ki zauna anan? Waye ya kira ki zuwa cikin gidan nan?" "Ka fita daga cikin gidan, kuma ka daina mata ihu a kai!" Inji Faruq ya fada yana shigowa cikin gida. "Ita din Sarauniya ce, matar King Salma!" Zubewa yayi akan kafarshi yana faɗin. "Tuba nake ranki shi dade!" Ina cikin abincin ina kallon Mary da take zare idanu. "Ci babu me damunki!" Ina gama ci na juya kujeran yana durkushe.."Faruq!" Amsawa yayi na ce mishi.."ina suka je?" "Sun tafi asibiti ne bakiɗaya!" "Mrs Lilly zata maka bayani, na ce a madadin kai abincin nan zuwa gidan marayu a raba musu biyu su. Su dauki rabi akai rabi can, sauran bayanin zata maka. Idan Mother ta gama cin abinci, a nima mata makarantar, a cire a cikin kudin mai gidan a biya mata, ko yaya tayi aikin alkhairi da ilimin da ya biya zai samu lada! William!" Na juya gare shi ina kallonshi. "Su ma mutane ne, kada ka kara cutar da kowa idan ba haka ba, zan saka a a kama ka da laifin cin zarafin dan adam!" Cikin girmamawa ya ce min. "Ba zaka kara ba daga yau!" A hankali ta ajiye spoon din ta dauki bowl din ta kai bakinta ta shanye ruwan, sannan ta sauka a kujeran ta min godiya kanta a kasa. "Daga yau mun zama kawaye ko!" Na mika mata karamin yatsana, mike ko min hannun tayi na sakala da nawa ta ce min."Kin yi alkawari?" Gyada mata kai nayi da cewa. "Nayi!" Na faɗa mata daga nan ta juya zata tafi na ce mata. "Baki rungume ni ba!" Tana zuwa ta rungume ni, sannan ta fita nima na mike, na ce musu. "Shi fa rayuwar nan sauki ne da ita!" Na nufi bangarenmu. A yadda Mrs Lilly ta musu bayani, murmushi Faruq yayi ya ce mata. "Indai fiye da haka ne zata yi domin tana da kirki. Nayi mamaki da su Mirah suke cewa bata da kirki daga ita sai Madam Nadiyyah suke da kirki kuma suke kyauta domin ita wannan kyautarta har yayi yawa. Lashe baki William yayi ya ce mishi. "Gaskiya Allah yasa ta mana kyautar yanke talauci!" Dariya Faruq yayi ya ce mishi. "Idan kayi hakuri zaka samu!" Duk bayanin da na mata tayi musu. Karfe uku na yamma suka dawo, ina daki ya shigo. Ina ta kokarin duba wayata. Da sallama ya shigo yana waya ne. Yana shigowa ya mika min koda bai gaya min ba nasan Mai Babbar daki ne. "Ummina nayi kewarki!" "Da gaske?" Ta tambaye ni, "Allah da gaske Ummina!" "Me yasa baki kira ni ba, kowa ya kira ni!" "Allah sarki Ummina wayata ce ban san meye matsalarta ba, ina ta kokarin ta dawo amma taki." "Ok ba kome ya kuka isa?" "Alhamdulillahi!, ya muka bar ku?" "Masha Allah, sai godiya." Nan muka shiga hira, nayi ta zuba mata shagwab'a. "Mijinki ya ce kwana biyu kina skipping abinci me yasa?" Idanuna ne suka cika da kwalla na ce mata. "Bana jin dad'i ne, amma da sauƙi!" Shiru tayi sai tayi murmushi ta ce min. "Idan kina jin wani ciwo ki mishi magana ya kai ki asibiti kin ji ba a zama da ciwo kin ji!" Kamar tana gaba na na gyada mata kai, ina murmushi domin ina jin yadda take ja na a jikinta. "Na ji Mrs Lilly ta ce kin zaga cikinsu ko?" "Eh!" Na faɗa a hankali ina kallonshi, da ya kafe ni da idanu. Wani irin abu nake ji akan shi ba zan iya cewa ga girman yadda nake jin shi, abu daya na sani shi din wani sinadari ne da yake hada da jini da numfashi na, mika mishi hannu nayi, a hankali ya taso tare da nufo ni. Rungume shi nayi ina sauke ajiyar zuciya, ina murmushi hawaye na cika a idanuna. "Ki yi hakuri idan wani abu ya faru kada ki yi fushi da shi, domin wannan yaran ban sansu a idanun ba, amma nasan da zama su. Ban san me yasa bai gaya miki ba, amma koma yaya ne haka ba yana nufin ya boye miki abu mai muhimmanci ba ne,ba wai basu da muhimmanci ba ne, sai dai su a duniyarsu shi din Santa ne, kin san abinda ake nufi da Santa." Kanshi ya daura a kirjina. "Ki kula da mijinki, bai gaya miki dalilin zuwanku nan ba ko?" Girgiza kai nayi kamar tana gabana ta cigaba da cewa.."za a duba Nadiyyah ce da alamun zasu mata IVF." "Meye shi?" Na tambaye ta ina kallonta, murmushi tayi sannan ta ce ta fara min bayani kamar haka. " . *IVF* In Vitro Fertilization wato hada maniyyi da kwai a dakin lab. Ana cire kwai daga mahaifar mace, a hada da maniyyin namiji a waje, sai a mayar da ƙwayoyin halittar izuwa ga mahaifar mace, sannan ana amfani da wannan hanyar idan akwai matsalar da mace ba zata iya daukar ciki ba, sannan idan ya kasance bututun kwayoyin halittarta ba zasu wuce zuwa bututun da kwayoyin zasu zauna kafin su zama halittar da zasu shiga mahaifa" shiru nayi ina jin ta sai zare idanu nake a hankali na ce mata. "Ummi su waye suka san da wannan batun?" *08130269641* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 71 "Iya Mijinki ne sai ita Nadiyyah!" Gyada kai nayi kamar xan yi kuka na ce mata. "Allah ya sa a dace!" "Amin Ya Allah!" Ta furta tana tambayana ko yana kusa na ce mishi. "Gashi nan!" Ya amsa. Can kasa yayi magana da bana jin me yake faɗa kafin na ji ya ce mata. "Madallah!" Ya kashe wayar tausayi yake bani, da alamu barci yake ji. "Tunda na fita ban zauna ba!" Shafa kanshi nayi nace mishi. "Sannu da ƙoƙari!" Yadda na fada ina shafa kanshi ya d'ago kai yana kallona. "Shine kike dauke min kafa?" Murmushi nayi n ace mishi. "A yanzu da na fahimci cewa kai uba ne a gare su ai dole na kula da lamarinsu." Na faɗa ina ƙoƙarin tashi riko hannuna yayi na zauna ya ce min. "Magana kika gaya min?" "Amma kasan yadda mace take ji?" "Ina zan sani na dai san na dawo da su, daga Party da aka yi na Helina!" Gyada kai nayi na mike zan fita ya ce min. " Zainaba kin cika kishi, na hana su zama a wurin cin abincin." Dawowa nayi yana zaune a bakin gadon na rike fuskarshi ina shafawa a hankali. "Dole nayi kishinka, dole na guji wata mace akanka musamman wacce ba muharraamanka ba, sai dai idan tazo a ƙaddaran kishiya na yadda na iya xan karɓe ta hannu bibbiyu. Tunda Allah ya halitta maka ita a cikin harkarkarinka." Kifa kanshi yayi a kan cikina yana faɗin.. "Gobe zan dawo me kike tanada min?" "Hmm!" Na ce ina shafa kanshi. "Nace me kika tanada min?" "Something special!" "Bana son special ke nake bukata?" Fita nayi ya biyo ni da sauri yana mai janyo ni waje, ya rungume ni ta baya. "Me kake yi haka?" Inji Ijlal da ta ga mun fito ina dariya. Bai kulata ba, kallonta yayi yana faɗin. "Akanki muke?" Yadda yayi maganar babu wasa yasa ya kame kanta, haka muka isa parlour ni na wuce kitchen, abinci na fara ci na ji tana ta ihu da masifa, lokacin da na gama na fito na samu yana zaune abinsa bai kulata ba. "Ina Nady?" Kallon sama yayi idanunsa yana kan jaridar. Can da ya gaji ya bar gidan, dakin Nady na shiga na samu tana kuka. A hankali juyawa nayi zan fita ta min alama da hannu na koma waya take kamar da Iyayenta. Yadda take maganar kawai abar jajjantawa ne balle kuma da take fadar laifinta. Har suka gama magana ta kashe wayar, share hawaye tayi tana faɗin. "Kin ji labarin za a yi min IVF?" Gyada mata kai nayi, hawaye ya zubo mata ta ce min. "An dace dashen da aka yi ya amshi jikina, sai dai inda matsalar take mahaifar bata da kwarin da za ayi IVF, idan aka yi dace aka yi dole zan zauna a asibiti na tsawon wata daya zuwa biyu, Ikhlas na gama sarewa!" Ta fada hawaye na zuba mata sosai. "In sha Allah zaki haihu kema lokaci ne kome yake bukata!" Share hawaye tayi tana faɗin." Na gode sosai!" Murmushi nayi mata domin tafi bani tausayi akan kaina. "Dazun ake cewa kin zaga gidan nan!" Murmushi nayi na ce mata. "Eh na zaga kan!" Na faɗa muna fitowa daga dakin Ijlal ce ta fito wuce mu zurf. "Wai me yasa kike haka ne? Me yasa kike mana labe?" Inji Nady Da yake cikin ya gama budeta kamar ta rufe Nady da duka, sai ta ce mata.."Wai gara nayi labe kafin ayi tinanin kashe ni da d'ana!" Nayi alƙawarin ba zan kara shiga harkanta ba, amma sai da nayi murmushi na cigaba da tafiya har muka iso kasa, babu wnada ya kulata. Yanayin garin alamar za ayi yayyafin dusar kankara haka yasa ni da Nady muka saka safar hannu da wani hula da ta amsa a wurin Mrs Lilly ta bada kudi a sayo mata. Muna tsaye a wurin na ji saran itacce. Juyawa yayi ta kalli Mrs Lilly ta ce mata.."Mrs Lilly My lord yana can ne?" "Eh shi ɗaya ne!" Juyawa nayi sama da gudu na shiga dakinsa na dauko mishi jacket, na sauko kasa, har sun isa wurinsa ga Mary tana wasa a inda yake fasa itaccen, ina zuwa na nufe shi da Jacket din. "Saurayi kai ne da fasa itacce haka? Barshi ka saka rigar sanyi!" Na mika mishi ina karban gatarin. Amsa yayi yana faɗin.."Ana sanyi ku shiga ciki!" "A'a muje tare!" "Ina son fita farauta ne idan na gama!" "Zan bika!" Na faɗa, "a yawo dare yayi ki bari gobe da sassafe sai mu shiga!" Gyada kai nayi ina murmushi, tsaki Ijlal tayi ta koma gefe ya saka rigar William da yake can ya zo ya kwashe itaccen. "Saurayi me zaa yi da shi?" "Zaa parlourn za ayi amfani da shi wurin shan dumi!" Gyada kai nayi. Ya taso muka wuce ciki, don Jaraba ana wannan sanyin amma ita nanike miji take. Haka muka isa ciki aka kawo mana hot chocolate da cookies, muna ci muna hira, har sun gane ta kofinta yafi na kowa girma, yana kallon yadda take yin abu kamar tana jin ciwo. "Wani abu ne?" "Cikin ne yake min ciwo?" Shiru yayi yana kallonta. "Ko zaku je asibiti ne?" Inji Nady, "ina ga!" Suka mike daga shi har ita suka tafi, da rakiyar Faruq. Ita ina ga tunaninta yau girkina ne, ya ja shi suka fita wasa gaske basu dawo ba sai wurin karfe sha daya na dare. Ta kuwa tashi dawowa da kaya niki-niki, ina can dakina ya biyo ni yana kallon yadda nake kallo a wayata. Jingina yayi da bangon dakin yana mamakin yadda na share shi. Nima kallo ɗaya nayi mishi, na sauke kai ina mai cigaba da aikin da nake. Ko haushi ya ji ya saka kai ya fita, tab'e baki nayi. A bakin kofar ya same ta tana tsaye. "Wai ke Yaushe zan gaya miki, ki daina makalewa mutane? Wallahi kika ishe ni gida zaki koma ki haihu a can!" Jin haka yasa ta kame kanta ta wuce daki. Washi gari ina barci Bayan sallah asuba, ya shigo dakin ya kwanta a bayana yana lallubana, buge mishi hannu nayi ina faɗin. "Kin ce zaki bi ni farauta!" "A'a ni babu inda xan je da wannan uban sanyin." Murmushi yayi ya janyo bargon ya rufa mana, ya juyo da ni ina fuskantarshi. Muna ta hira sama-sama. "Nady tana cikin damuwa ita ta koro ni nan!" "Me yasa to?" "Mahaifar ce!" Tashi zaune nayi na kalle shi na ce mishi. "Ka nimo mana ruwan zam-zam, da dabino. Sai ya'yan zaitun man habbatusuadat, da yayanshi." Gyada kai yayi janyo ni jikinshi. "Za a nimo!" "Yanzu nake so!" "Dole ne yanzu?" "Dole ne fa!" Ganin na dage sai ya mike tare da fita a dakin, na sauki kasa. Na samu Mrs Lilly na gaya mata abinda nake so da wanda zata hada min, sannan abincin Nady a sauya mata daga wanda muke ci bakiɗaya. Bayan awa guda sai gashi nan ya shigo. Karkad'e mishi kafada nayi na amsa. Na wuce ɗakinta tana kwance. "Idan kika kashe kanki a damuwa akwai gurbin mata biyu ki rufa min asiri ban shirya rike muƙamin uwar gidan mai Capacity ba." "Zainab Please ki je waje bana son magana!" Ta fada tana kara jan bargon, zama nayi a dakin kafin na hada kayan. Na fito kallonshi nayi na ce mishi.."yaushe za ayi aikin?" "Sun ce nan da kwana goma sha biyar!" "Ina da chance na sauka kenan?" "Tare zamu yi?" Ya fada yana rungume ni. Gyada kai nayi muka cigaba da zama na ce mishi. "Kayi mana istahara idan da alkhairi tow idan babu alkhairi sai mu barwa Allah kayansa." Gyada kai yayi. Daga ni har shi azumi muka dauka, kamar Ijlal tasan abinda yake damun Nady ta shiga wasu abubuwan. Ana gyara gidan da alamar an kusa haihuwa sannan ana kara gyara dakin Babyn da yake cikin nata. Idan ta ga Nady tayi ta abinda zai saka Nady barin wurin. Ranar da muka tashi da azumi muka fara sauka shi ya dauki izu talatin ni talatin itama ganin muna azumi bata san na meye ba ta shiga cikinmu,. A wannan kwanakin ban tab'a ibada ya bani wahala ba kamar wannan ranar yake gaya min, yai istahara amma bai ji kome ba, sai dai tausayin Nady da yake ji, nima kuma tausayinta nake ƙara ji. Haka muka cigaba da yi abubuwan da aka sayo na bashi ya bata ta fara ci idan zata yi bude baki da sahur, kuma ya gaya mata abinda nake yi, sai ta kasa magana haka muka yi ta yi har tsawon kwanaki goma sha biyar din nan suka cika cib. Na yarda Ubangiji ba a yi masa dole kuma ba ce mishi ga abinda ake so ya bada cikin sauki. Allah shine Allah babu wani halitta bayan Allah, kudirar shi tafi ƙarfin hasashen mai karatu ko lissafin kimiya da sauransu. Wato da safe ranar da zasu koma asibitin ayi aikin. Suka shirya ina daki ya shigo ya same ni, kallona yake a narke domin rabona da shi tun a adis ababa, koda muka zo ma babu abinda ya shiga tsakaninmu saboda matsalar Nady hakuri yayi ya bar ni. "Do you know i miss you?" "Na sani muje ka karya sai ku tafi." Na faɗa mishi ina rako shi waje, Ijlal ne a tsaye a bakin kofar. Wato a wannan kwanakin da muka yi da na bi na yarinyar nan sai na mata shegen duka, domin babu irin sunan da bata kira ni da shi ba,amma na share ta. Bai kulata ba wurin karyawa muka isa. Na samu Nady tana karyawa itama a hankali jikinta a sanyayye. Haka muka zauna muna cin abinci, ina zaune a kujeran da take fuskarshi, ita kuwa Iya mai tumbi tana gefenshi ashe girkinta ne kada a ci amanarta, idan nace zan rama abinda tayi min gidan nan yayi mana kaɗan amma na kyale ta bani da lokacinta, haka muka karya da zamu fita ya ce min. "Muna da abubuwa biyu, ni da Nady zamu asibiti ke kuma da Faruq zaku kai Mother makaranta, Please a gama kome cikin aminci!" Gyada kai nayi, muka gama shiri muka fita, ana ajiye su a asibitin muka wuce makaranta yarinyar sai murna take, bayan an gama kome sannan muka nufi asibitin, amma da yake zasu kwantar da ita na tsaya a wani ƙaramin kasuwa muka yi sayayyar. A can asibitin kuwa kafin su yi aikin sai da aka sake daukar jininta da mata sauran gwaje-gwaje, cikin ikon Allah da kudirarshi sai ga al'amar ciki a jininta, abin ya wuce a fada likitan da zata yi aikin mikewa yayi ya koma Lab din,.aka sake gwajin kai karshe ita ka a kawo Lab din, aka fara mata gwajin, aka yi scanner ga shi can dan tik, alamar bai wani gama zama ba, likitan ya kalleta cikin jinjina da al'amarin Ubangiji ya ce mata. "Me kuka yi haka cikin ya shiga a cikin kwanaki goma sha uku?" Zare idanu tayi tare da dafe kirji sai kuma ta shiga faɗin. "Ciki ko hauka? Ba zaka min aikin bane?" Ta tambaye shi a masifance domin tana kallon kamar likitan ya zare. "Ma ki kwantar da hankalinki ciki fa ya shiga babu amfanin yin wani IVF!" Sauka tayi daga gadon ta dauki mayafin abayarta ta fito bata kara mishi magana ba, Yana tsaye a jikin Lab din ya ga ta fito rai a b'ace. Rike hannunta yayi yana kallonta. "Lafiya?" Komawa tayi jikinshi tayi wani lub, sai ajiyar zuciya take saukewa Likitan ya fito da sauri yana faɗin. "Sir congratulations 👏🏿🎉 Madam tana dauke da juna biyu!" Ji yayi abin ya zo mishi bazata, kallonshi yake kafin ya ciro wayar ya kira Ummina ya ce mata. "Don Allah ki saurari me yake faɗa wallahi ina ji kamar bana ji!" Ya sake tambayar mutumin ya gaya mishi abinda ya fadawa Nady. "Alhamdulillahi! Alhamdulillahi Ubangiji ya inganta, bari na saka mai Bauchi ya min visa nazo na ganta!" "Ummi ciki ne da ita da gaske?" "Baka fahimci maganar da yayi ba ne?" "Ummi wannan cikin na Ikhlas ne nawa bane!" Ta fada tana kuka tare da kiran sunan Allah. Kuka take tana kiran Allah. Har muka iso rungume ni suka yi suka kara kai ni wurin likita ya min bayani, ina ji ban tsaya ba na fito waje na kalli gabas nayi sujudul Shukrah. Nayi kafin na tashi sai kallona ake a asibitin, zuwa yayi ya rungume ni itama ta rungume shi sai kuka muke. Bamu saka rai ba amma bamu cire tsammani ba, haka yasa daga mu har ita muke kuka kamar an mana mutuwa, shi da Faruq da suka fi mu karfin zuciya, basu yi kuka ba, amma idanunsu ya yayi jajur. Magani aka bata tare da gaya mata ta kula banda aikin wahala ko rough sex, haka yasa ta fara sunkuyar da kai, na kalle shi ina faɗin. "Kun dai ji tantabaru!" Suka yi ta min tsaya. Haka muka dawo gida cikin wani irin kauna. A hanya ya kalle ni ta glass ya ce min. "Gaya min me ya dace nayi?" "Ayi sadaka, sannan mu tashi da azumi har a can Nigeria ayi yanka da sadaka a rabawa mabukata!" Haka kuwa aka yi nan gidan Marayu aka kai abinci sadaka, babu wanda yayi wani alamar da Ijlal zata fahimci kome. Washi gari ni da Maid na gidan muka tashi da aikin abincin ana yi ana park dinsa a take away, a katon mota aka.yi ta fita da shi sadaka. Da yamma muka shiga cikin gari yawo kome na gani sai na ce tana so? Gyada kai take haka samu saya ta kasa ci. Wani ikon Allah sai ita ta fimu daukar hakuri da lamarin cikin domin ta dauka a matsayin Allah ne ya gwada imaninta ya nuna mata muhimmancin abinda ta wulakanta. Haka muka dawo gida, a hankali rayuwar Nady a cikin abinda bai wuce wata guda ba ta sauya ta koma mai miƙa lamarinta ga Allah, wani irin nutsuwa da tsantsani ya shige ta. Bata iya dogon magana ko hayaniya ake zata rufe kofarta, haka da Ijlal ta gani ta cigaba da iskanci tayi ta ihu ta zata ko rashin haihuwar ce take damunta ma'ana rashin samun cikin, haka muka yi ta rufeta baibai, iyayenta suka zo kamar su goya ni. Mamanta da kakarta abu ba abu ba zasu tambaye ni mai yasa bata magana. Dariya nake musu na ce musu. "Prince baya son hayaniya ne!" Wayyo Allah na, bayin Allah nan kashe ni ne basu yi da arziki ba. Tun a lokacin ni kan na daina damuwa da kome na yarda wata daukakar bata zuwa maka sai ta sanadin wani, domin kuwa kakanta wani kamfanin jarida ya min hanya nayi aiki da su kafin mu bar garin, domin an yi sai cikin yayi kwari zamu bar garin. Har lokacin babu wanda ya sani musamman Mahaukaciyar matarshi da cikin ya kara haukatata, domin rashin mutunci take, iyayenta kwanansu goma suka koma, sai ga Mai babbar daki tazo, wani irin Ihu da nayi ma rungume ta, ina ta ihu girgixa kai tayi tana rike kunnena. "Yaushe zaki girma?" "Ummi Ni ce Autarku!" Haka muka shiga ganin Nady ta fito tana murmushi. Ta riko hannunta idanunsu cike da kwalla ta ce mata. "Allah ya raba lafiya!" Murmushi tayi a hankali take kome, ummi ta riketa ta zauna sannan itama ta zauna. "Sannunku!" Murmushi muka yi, na dauki kayanta na wuce da shi dakina, hararata yayi yana faɗin. "Da yake baki da imani sai ki kai kayan dakinki don Allah ya kike so nayi? Rabo na dake ki min adalci mana." Rungume shi nayi na ce mishi.."An jima mu fita shan iska sai kayi kome, Bana son kana barin Nady ita ɗaya ne, idan da wani a gefenta zata kara jin dadi." Shafa fuskana yayi yana murmushi. "Yaushe zaki dauki naki cikin?" "Duk ranar da Allah ya nufa!" Na fada, domin a ranar da ta dace na bashi hadin kai, nayi bakon watana. Ba karamin wahala na sha ba, amma wannan karon bai wuce kwana uku ba ya tafi sai ga Iyayen Nady haka yasa muka kara hakura da juna, sannan nima nasan ina pushing dinsa, itama Ijlal bata iya kome sai hakuri kawai. Bayan sallah isha ya ce musu. "Bari mu leka wani taro da za ayi a makaranta!" Ya riko hannuna , Ijlal da bata zata iya hakuri ba ta ce mishi. "Shine zaka tafi ba zaka gaya mana ba, da yake abin Munafunci ne har kun shirya kayanku sai da kuka fito da shiri zaku gaya mana, girgiza kai Nady tayi ta bar parlourn Mai Babbar daki ta zuba mata harara. Muna fita ta fashe da kuka tana bata labarin yadda ake zaluntarta. " Kina tsammanin zan barki, ki cigaba da mishi rashin mutunci ne rabuwa da ke dai yi domin ba zaki kashe min shi ba!" Tana fadar haka ta bar ta a parlourn, ni da shi muka fita zuwa wani babban hotel anan Scotland, janyo ni yayi a cikin elevator ya fara kiss dina, tun ina ture shi, har na shiga biye mishi muka isa floor din da muka kama dadin, ajiyar zuciya ya sauke muka fito zuwa dakin. Tun a bakin kofar yake matse ni har muka shiga cikin dakin, cikin wani irin fitar hankali yake bina kamar zai cinye shi, ina bin shi from the beginning har muka isa tsakiyar dakin, hmm, wani shagalin sai Allah ya haɗa ka da namijin duniya, da yasan kanshi domin cikin kulawa da tsafta da kaunar mara iyaka yake cinye ni tare da zungure ni daga farko har karshe, wani irin zungura yake min mai saka mace manta wani damuwa da duniya, asalin idan kana niman wata kalma da ake kira hukuna matata, shine asalin yaren da Mai Martaba ya fi ganewa, iya zungura da rarruka na sha a hannunsa, ya zane ni da bulalarshi mai shiga jiki, ya shanye duk wata damuwar da take tare da ni ya kuma rungume ni yana min godiya mai tarin yawa, shafa kanshi nake a hankali yana sauke ajiyar zuciya ya ce min. "Maisha kin san ma'anar sunan nan?" Girgiza kai nayi. Ya ce min. "Rayuwata ce ke........... [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 72 Bude idanu nayi ina kallonshi da dukkan mamakin da yake lullube a fuskata na kalle shi. "Me yasa ni ce?" Tashi yayi tare da janyo ni ya rungume ni sosai. Kansa ya daura a kafadata. "Ina son sonki!" Ya fada yana sumbatar bayana. Sannan ya cigaba da cewa. "Tafiya ce bana kare ba, sai dai ina fatan ko zan mutu na mutu a hannunki, haka kaɗai zai wadatar da rayuwata." Ture kanshi nayi ina jin wani abu yana yawo a jikina gwala-gwalan kalamanshi kara kashe shi suke a duk kowani fitar harafi, sai naji kamar gatse yake min ko ba'a na kasa nutsuwa na kasa zama. Dole na gudu ban daki domin ta nan ne kawai zan samu sauki daga kalamansa. Boye ni ban dakin yayi muka yi wanka a tare muna cikin ruwan a kwance ina kirjinshi nayi lumo ya ce min. "Ina fatan kema kin dauki karatun da na daurawa Nady!" Share shi nayi domin na lura idan na biye shi ba karamin abu za ayi ba. Ina fitowa shima ya fito, a tunanina gida zamu koma amma ina shi bai san wannan zance ba, wani abu ya tsira na aiki, zama nayi jiran shi domin daure yake da towel irin bai gama abinda yake ba, haka lokacin Sallah yayi muka yi tare na zata zai ce mu wuce sai naga ya cire kayan yasaka kayan barci, idanuna ne suka cika da kwalla, meye nufinshi? "Yaya Ba zamu koma gida ba ne?" "Anan zamu zauna na kwana biyu!" Allah na zata wasa yake sai da dare ya fara rabawa na ga ya saka an kawo mana abinci, haka na kwashe wayata. Da wayarshi ya kira Ummi da Nady ya gaya musu. Bai gayawa Ijlal ba domin yasan a mahaukatan da yake gani ita lamba daya ne, haka naci abinci sannan na sauya kaya zuwa na barci. Ina zan iya mishi. Ganin na koma gefe ya janyo ni jikinshi yana wasa da kitson kaina. A hankali barci yayi gaba da ni, ban kuma sanin inda nake ba, sai da hasken waje ya ratsa jikin labulen ya shigo dakin yana haska fuskana shi kuma yana ta aikinsa. "Yaya ban yi sallah ba?" "Kin gaji ne tsawon kwanaki kina tsaye ba hutu ai kin tausayawa kanki da jikinki!" Murmushi nayi na tashi zuwa ban daki nayi alola da ruwan dumi nazo nayi sallah, ina idarwa ana kawo abin karyawa. Yana gamawa ya ce min. "Zan shiga wani meeting, idan kin gaji ga wannan ki shiga cikin hotel din akwai wuraren shakatawa da hutawa, ki duba floor da room number din kin ji!" Gyada mishi kai nayi, na mike tare da share mishi fuska na dan sumbaci kumatunsa sannan na rako shi bakin kofar ina d'aga mishi hannu, bayan tafiyarsa na koma dakin na gaji, kwanciya nayi na fara barci ban yi wanka ba sai karfe daya na rana ma tashi nayi wanka na rasa yadda zan yi da kayan jikina. A hankali na nufi wurin drower din jakar kaya na gani na bude riga da wando ne na maza, sai gefen kayan mu na hausawa ne, riga da zani. Ya aka yi ya zo da kayan bai gaya min ba. Cire rigar nayi da zanin na daura sannan na dauki wata after dress na saka akai, a hankali na fito ina kallon yanayin hotel din. Yayi min kyau. Kamar xan fita sai naji bana son fita don haka ana dawo dakin na tsaya a bayan yar wurin shan iska dakin, yanayin garin yayi kyau haka nayi ta daukar hoto kaca-kaca,sannan na dawo dakin na bukaci abincin rana aka kawo min, naci na koshi. Wurin karfe shida dai gashi nan ya dawo, ruwan wanka n a shiga na hada mishi mutumin nan ya biyo ni ciki ya jika ni, a hankali muka lalace daga ni har shi, waje muka dawo muka cigaba da cin uwar sabada, sai da muka wujija juna sannan na samu nutsuwa, ya sake sani wanka. Fita muka yi da shi cikin garin muna yawo bamu dawo ba sai karfe uku na dare, muna isowa gida hmm, mutumin nan lalata min tarbiyya yayi ya man da ni yar iska. Domin ko bayan sallah asuba wasu jahilan kaya ya dauko min yana faɗin. "Saka min na ganki a cikinsu!"haka na saka sannan na fito mika min hannu yayi na nufe shi. "Ina jin dadin ganinki a haka!" B agari ya waye ba meeting ya dace ya tafi amma mutumin nan kamar wanda yake da lafiyar injin musamman wanda aka sakawa Ammasco injin oil. Wayyo Allah na kasa motsi nayi saboda yadda jikina yayi laushi, wanka ya min da ruwan dumi muka koma gadon, kwantar da ni abu daya nasan na kai bakina hot chocolate daga nan barci yayi gaba da ni, karfe biyu na rana ya tashe nii muka ci abincin rana, sannan nayi wanka na kwanta barci yayi gaba da ni, yana dakin yanata aiki. Wayarshi da take gefen goden ya tashe mu ashe shima ya biyo ni muka rama barci. Dauka nayi na saka a kunne zan yi magana ta ce. "Allah yana ganinka, hakkina da kake dannewa, shine ya fitar da matsiyaciya yawon shakatawa, ni kuma ka barmu a gida shegiya mai zubin karuwa." "Na gode sosai Allah ya kai ladan kabarin mahaifiyarki " ina gama kai aya na kashe, na barta da ihu, ba zan iya tashin hankali da ita ba. Don ba Sa'a ta ba ce. Kwanaki biyar na kwashe ina hutawa kafin ranar na shida. Muka bar hotel din muka wuce gida. Lokacin da muka isa Ummi ta ce min. "Na zata zan biku da kayanku ne?" Murmushi nayi na ce mata. "Gamu nan Ummi!" Na faɗa ina zama a kusa da ita. Ji nayi an fisgo ni tare da rufe ni da duka, kamar Yarta. Ummi da abin ya ishe ta itama ta rufe ta da duka. Ta gaji a cikin kwanakin da suka yi da ita ta fahimci gidan ba zai zauna lafiya ba matukar Ijlal tana gidan. "Ummi kyaleta abokin Mutuwa take nima!" "Karya wallahi ta tab'a ki ja'ira mara kunya!" Haka ummi ta kyaleta bayan ta ci duka itama. "Ba zan barki, ba idan na barki zuciyarki akwai mugun abu zaki aikata kome jibi tare zamu bar kasar nan!" "Wallahi duk ranar da kika haihu ki bawa wani labarin sai na rama na rantse ba zan kyale ki ba!" Haka na wuce dakin yayi ta bani hakuri Nady ma ta bani hakuri har tana cewa. "Baby ta ce ki yi hakuri!" Gyada kai nayi na share amma tabbas sai na rama. Haka muka zauna na tsawon wuni biyu bata san tayi kuskure ba, sai da ta ga Mai babbar daki ta shirya kayanta Itama ya ce ta shirya ya mata saya mata kayan haihuwa gijib ya turata da Ummi suka dawo, sai ranar na samu damar kuka sosai haka yayi ta bani hakuri, Ashe tun kafin ta isa labari ya bazu tayi min shegen duka. Aka yi ta jinjina mata da ciki ta dake ni. Amma an korota lokacin da Daulah da Aneesah, bilkis, Kubrah suka zo tarban mai babbar daki, suke jiran ta basu kanun labaran. Aikuwa ta shiga basu labarin iskancin da tayi min mai babbar daki tana sallah. Bata san lokacin da ta sallame ba ta ce mata. "Karya kike yi. Shammatarta kika yi muna gaisuwa suka rufe ta da duka, nima kuma ta rufe ki da duka, ina jiran Yaya Yarima da Mardiya ba zaki kashe kowa a gidan Salmanu Faris ba. Tunda kin ji kin gani hauka zaki yi gara ya cike sakin biyun da ya rage ki je can. Yarinyar nan kowa yasan bata son shi amma ta zauna da shi ita da ya da ce ace tayi yaji ke da yake jaka ce saki ya miki. Kuma wallahi ki koma gidan Ubanki ba gidan Yaya Yarima ba domin ba zan kyale ki a can ba!" Yadda Mai Babbar daki take shiga ba nan take fita ba. Sai bayan isha Hajiya Mardiya tazo, da bakinta tayi ta bada labarin abinda ta aikata. Haka yasa suka bata rashin gaskiya suka mata fata-fata musamman Ubanta da ya nuna bai da karfin riketa ai ita matar manya ce. Gara ta rufawa kanta asiri ta zauna. Hajiya Mardiya kallonta take cike da bakin ciki domin akan Yarinyar nan wani irin kashe kudi ne bata yi, musamman aikin da suka dauka na Ikhlas, bokan ya ce musu gaskiya aikin bai zama dole ya yi kyau ba, domin ita kanta kullum cikin tsare kanta da mijinta take, koda zai yi aikin sai wani ikon Allah. Haka yasa take ta kashe kudi karewa har mahaifar mace aka binne da mataccen jinjiri amma yarinayr nan take mata sanadin da zata rasa damar mulki da gidan Salmanu Faris, wannan abin ya mata ciwo kamar ta zubar da kwalla. Bata ce mata cikanki ba har suka dawo gida, ya washi gari Alhaji Yarima yana barin gida, Hajiya Mardiya ta rufe ta da mugun duka da wayar wuta kamar zata kashe ta don ma ta kiyayye cikin jikina, amma fuskartar da kafarta ya cu bugu. "Na gama daukar zunubi saboda ki zauna a gidan na kafa ki a zuciyar Uwarsa amma kika yi fatali da abinda nayi. Daga Ikhlas har Nadiyya babu wacce ta samu yardan Maryama kamar ke amma kika janyo ta ce sai ya sake ki, kin ji abinda Lalataccen Ubanki yake yi, ban da masifa da ciki zaki tari fada da Ikhlas idan ta ture ki rasa cikin jikinki waye kika yiwa asarar? Ke da ita kun zama daya tunda ita ba haihuwa zata yi ba, amma.da yake ke kin fi shaidan kina kishi mara aji, ki duba da kyau zaman da kika yi da su me sukewa junansu ? Sai dai a fadin sun yiwa juna Alkhairi ke da yake jaka ce kin je kina ta hauka har kina fitowa da kishinki waje kowa yasan zaki iya aikata wani abu. Ban tab'a ganin jaka mara lissafi irinki ba, sai ki zauna zaman jiranshi, yana can yana shekar soyayyarshi da matansa!" Kai Ijlal ta gama bala'i. "Ko Yarana ban kauce hanya akansu ba, amma ke da yake jaka ce kullum.abu daya na rasa yadda xan yi da ke,ke ba yar rufin asiri ba ce idan mutum ya sake zaki tona mishi asiri. Tow ki sani ko kin tona min asiri sai dai ki zauna a wuri guda Ni Yarana zasu rike ni." Damar da take samu ta tsula tsiyarta Haniya Mardiya ta ce bata ji ba, bata gani ba abinda yan aiki suke ci shi take ciki wulakancin da take mata a gidan sai Allah ya ce mata. "Kina iya barin kasar waje kika zo nan don masifa ai karshen iskanci ya ƙare." *** Tunda suka bar gidan sai na ji kamar an bude min kofar shan iska. Wani irin dad'i da nutsuwa ba damuwa ba tashin hankali. Ririta cikin Nadiya da yake samun kulawa daga ko ina, ita kanta har mantawa take da ta tab'a kunci akan rashin haihuwa. Sai gashi kowa yana sonta cikin jikinta. A hankali kome yake tafiya mana cikin yana cikin wata na biyu ta fara wani irin laulayi, ruwa take sha kamar ba gobe, bata cikin kome gara wani lokaci tana cewa zata cin alele da kunu, haka aka nimo alkama na jika shi na markade shi na tace shi, sai gyad'a markadadden na damma nayi mata kunu da alele, tana ci tana kuka. "Mamy kin ji yadda nake ji? Mamy Alhamdulillahi amma haihuwa ba sa'a Yaro ba ne!" "Allah ya baki lafiya!" Mu da iya kanmu wata uku ne sai gashi mun kai wata hudu, a lokacin aka ta kiranshi musamman Ijlal da haihuwar yaki zuwa, haka dai muka fara shiri, mun yi akan Nady zata zauna a wurin iyayenta har na tsawon wata uku idan cikin ya shiga wata bakwai za'a zo a dauke ta.. . Wannan abinda yayi mishi dad'i itama ta ji dadin at least zata nutsu zata samu kwanciyar hankali. Haka muka iso abuja gidan iyayenta, na samu Babanta tare da Yaya muka mishi bayani na bashi surrorin da za a nan rubuta mata. Ni da kaina nayi tawadar a gidan sannan na samu mai kula da gate din naga irin buzu nan ne, zama nayi da shi na bashi abinda nazo da shi. Dattijo ne yayi dariya. Ya ce min."akawali kin ki musaya. Ki yi hakuri da baƙin alkalami mai rubuta ƙaddara, zuciyarki da halayenki kaɗai zasu jagoranci ki da izinin Allah idan kin rasa haskinki, ki tuna akai wanda kika yi yaki kanshi. Allah zai bude miki haske a cikin duhun da yake gabanki, zaki ga rayuwa zaki yi kuka ke daya zaki yi dariya zaki yi ta fadi tashi. Amma ke dai ba dai mutum ba sai da ta Allah duk wanda ya nufe ki da sharri zai rayu kamar mahaukaci,amma a rike hirji ban da wasa kamar yadda kike, ayi ata addu'a ayi ta nima a wurin Allah ga haske da budi can da nasara amma duhun da yake kan hanyar cike yake da ƙayoyi masu matukar dafi. Akwai mafita daga rabbi, kada ki tsammanci halacci domin bai zama dole ba, ke dai wanke zuciyarki. Lu'ulu'u! Gaki ga Shagonki wannan karon Allah ya sa mu dace ya kawo mana mafuta" Kallonshi nake kafin na ce mishi. "Na gode sosai!" Na faɗa ina bude jakata na ciro kudi na bashi. Kallon Mamaki ya min. "Hala kin yi magana da Baba Isma'il ko?" "Ban gane ba?" Na ce mishi girgiza kai yayi ya ce min.."Ba ni kika samu ba, wani abokina ne ya wuce ma wallahi! Me kika ce zan miki ma?" Nan na sake mishi bayani, sannan na mike ina godiya. "Y'ata!" Kallonshi nayi na koma na rage tsawona. "Wannan zoben a wurin kakata na same shi ko zaki amsa in.sha Allah akwai alkhairi a tare da shi." Amsa nayi ina ta godiya, sannan na bar wurin kallon zoben nayi na nufi cikin gidan, na gaya musu yadda muka yi, bamu bar gidan ba aka fara mata rubutun, ana wankewa da ruwan zam-zam, sai a zuba dabino a ciki kwaya goma, zata na ci kullum biyu idan tayi sallah tasha ruwan rubutun yadda na musu bayani, shima Baba buzu zo ya kara musu nashi bayanin ya gaya musu sai an tsaya sosai akan cikin da ita kanta domin masarautar akwai abubuwa masu ban mamaki. Shima kanshi Sarki ban da Allah yana tare da shi Uwarsa da ni muna tare da shi da ba abinda zai hana jifar da ake mishi bai same shi ba, ya kalle shi da kyau ya ce mishi. "Ka tsaya da kyau a duk lokacin da hukunci yazo akan wannan yarinyar kayiwa Allah ka yi shiru kada ka daka ta mutane, kaf duniya su uku ake bukata su fita daga duniyar ka, daga ita, Mahaifiyarka jekariyanka, wanda yake zaune a cikin mota. Wadannan sune asalin sarki Shago idan ka rasa su kamar yaki ne aka cika. Kada ka rasa ukun nan idan ka rasa daya ya zama biyu na tare da kai, wallahi masarautarku cike yake da miyagun shaidanu tsakiyar birnin!" Wannan shine karo na biyu da naji sunan shaidanun tsakiyar birnin!....... [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 73 Tsikar jikina ne ya mike tare da Kallonshi na ce mishi. "Mu tafi ko!" Na faɗa ina kallonshi, maganar da mutumin yake ne ya hana shi tafiya haka muka yi musu sallama, Nady kamar ya bi mu, na tuna mata muhimmancin addu'a da azkar, yayi alƙawarin mikewa, karfe hudu na yamma muka iso Zanzabira kamar kada mu dawo nake ji, a gefen Mai Babbar daki na zube ina nishi. "Me ya faru? Duk gajiyar ce?" Gyada mata kai nayi ta ce min. "Kin yi kiba kuwa hankalinki kwance babu tashin hankali!" murmushi nayi na ce mata. "Kin san Nady ba gwanar magana ba ce." "Kema kuma haka ce ai idan magana bata miki ba, kinyi ta lumshe idanun kenan kamar macijiya!" Washe hakori nayi ina faɗin. "Ummina wai macijiya!" "Allah ya baki lada, kema Ubangiji ya baki zuri'a na gari. Ina cikin farin ciki sosai ko ba kome ina jin so da kaunar abinda Nadiyyah zata haifa. Wannan jinjiri ban san sunan da zaa kira shi da shi ba." "Muddansir, Muzabil, Abdullahi! Aminullah, Habibullah, Saifullah, Saiful islam, Saifuyuddeen, Abdulkarim, ABDULKADIR, Abdulhafiz, Abdulaziz. Abdul Malik!" Tsayawa tayi tana kallona ina ta lisaafo sunan da naga sun dace da Babyn Nady. "Idan kuma mace ce fa?" " Amatullah, Amatulrahman, Amatulmalik, Sayyadah Fatimah, Nana Khadijah, Nana Ummuna Maryam, Ummuna Aisha, Ummuna Ramlah, (wato Ummu Habibah) Ummuna Mariyah, Ummuna Hafsat Sawwama kawwama, Ummuna Zainab, Ummuna Saudat, Ummuna Rukayya, Ummuna Kulsum, Ummuna Hadiyya, Ummuna Asiyah!" "Duk Waɗannan sunayen wa mutum daya za a sakawa?" Dariya nayi na ce mata. "A'a, idan aka yi dace yazo yadda ake bukata ne Umminmu!" Shigowa yayi da Sallama na mike ina mai faɗin.."Barka da shigowa." "Yawwa Maisha!" Zama yayi yana faɗin. "Na gaji wallahi!" Tiren abincin da aka kawo mana na ja gabanshi, na shiga zuba mishi ina kallon yadda suke magana mai muhimmanci da Umminsa. Sai da na zuba mishi sannan na dauki cokalin na saka mishi akan abincin, a hankali ya fara ci yana faɗin. "Barnan da suke yi ya dame su, ni na gama abinda ya kai ni Scotland dama sun san zaa bibiye badakalar da suka yi shine suka yi ta niman hanyar da zasu rufe zancen zuwan Baffa Rulwanu ya manta da zancen saboda." Shiru yayi ganin yadda Jakadiya Iyaami ta zube a gabanshi. "Ranka shi dade, akwai bakin da suke son ganawa da kai." Kallonta nayi na ce mata. "Ki je idan ya gama zan miki magana!" "Allah ya huci zuciyarki!" Ta fada tana mai barin parlourn. "Zaku koma bangarenku da Iyaami." "Ummi bata min ba kawai a barta anan." Zama mai babbar daki tayi da kyau ta ce min.."Fulani Babba, dole ki zauna da Iyaami saboda ta haka zaki san al'adar cikin gidan nan,." Gyada mata kai nayi shima a tunaninshi zan ce a'a ne sai yaji na ce mishi tow, murmushi yayi ya cigaba da cin abincin. Kara mishi nayi na cigaba da jan shi da hira, duk da hankalinsa yana tare da ni, amma nutsuwarshi tana ga mai babbar daki da take ƙara mishi nasiha, dole nayi shiru na zuba musu idanu, har suka gama Sailuba ta fito ta kwashe abincin. Mun jima kafin muka mata sallama, bayan na ware mata tsarabatar, muka wuce zuwa gidanmu. Baa ga Nady ba sannan babu wanda ya tambayeta, haka yasa hankalin kowa bai zo akan ko wani abu aka mata ba ko ya same ta,haka kuwa da muka dawo, kowacce da part dinta ni da Nady gidanmu muna iya haduwa a haraba, sai Matarshi da ya ware mata bangarenta daban, shi yana gefenmu sai ya kasance zamu iya shiga bangarenshi ta babban gate dinmu ita ce dai bai hada mu da ita ba. Amma bakiɗaya muna compound daya ne. Bangarena ya rako ni muka shigar da kayan kusan shi da faruq suka shigar min da kaya, can you imagine kome na gidan sabo ne fil,hatta kayan sawa kai kayan kitchen ne kawai zan ce nawa ne, amma kome ma gidan is look unique, bangaren Nady itama na laifi kome nata na can aka dawo mata da su, amma kayan kitchen da labulaye sabi ne, ya ce min bangaren Uwar magaji itama kome nata aka kawo mata wai Hajiya Mardiya ta kara mata wasu abubuwan jin labarin kome nawa sabo ne, work get then. Abinci kuwa an zuba min ga wani store a bangarenshi na kayan abinci ne. Ya mika min key. Haka na karba ya zuba min abubuwan da zan bukata na yan kwanaki ne, saboda kada ya lalace. Ina fitowa wanka na same shi a dakin. Jan hancina yayi yana faɗin. "Shine kika yi ke daya?" "Na gaji ne kuma nasan zaku bukaci abincin dare!" "Gaskiya kam!" Ya fada yana jan towel ɗin. "Please kada ka kara gajiyar da ni zuba zan moru ba!" Shafa fuskana yayi ya ce min.."zaki moru kai kawai lalaci kike ji, gaya min me zan yi miki idan na gama?" "Na ga doya sakwara da miyar egusi zan yi." Murmushi yayi ya ce min. "Ni xan yi dakar?" "A'a ina da Bunchy mix!" Dariya yayi bayan ya kwance towel din ya ce min."bari nayi wani daka sakwaran anan duk lokacin da ya dace mu yi wanka kika yi sai kin yi wanka biyu in sha Allah!" Ya fada yana mai cillani gado anan aka fara wasan kafin wani lokaci wasan yayi nisan da ni kaina ban san yadda aka yi na ja ragamar daka sakwaran ba, tabbas yau na yarda namiji na iya lalata mace kuma ta fishi lalacewa. Eh tow ya lalata ni cikin ruwan sanyi amma ni ma na dauki fansa ta, ta hanyar kibarshi kamar na samu sakwara da ya b'ata. Juyar da ni yayi cikin sanyi da jarumta, daga nan ya shiga baza Capacity yadda ranshi yake so. Yana yi yana haɗawa da identity, bai rage min Quantity ko daya ba, amma shi kansa yasan ina da Quality. Duk da ni ce uwar gidan ba, amma yadda nake baza Capacity yasa shi jin kamar ya cinye ni danye tsaf ya tashi tsaf, kiran sallah Magariba ne ya saka shi ya mirgina gefe yana sauke ajiyar zuciya. A tare muka yi wanka ya shirya cikin farin jallabiya tas, ya nufi massalaci ni kuma nayi nawa kitchen na fere doya, na daura akan wuta sannan na koma daki nayi sallah, sai da na yi addu'a sosai sannan na dawo kitchen ina tasbihi, ina zuwa na cire nama da kayan ciki na wanke namar na daura a tukunya daban, kayan cikin kuwa da na wanke na zuba a pressure pot, na koma na dauko kayan miya na gyara na wanke sannan na zuba mishi a blender, na markade shi tsaf, sannan na cigaba da aiki akan man, smoke fish da stock fishi na hada na wake su bakidaya na zuba a cikin kayan cikin nan, suka cigaba da nuna. Sannan na koma kan namar miyar shima ya juye shi na soya egusi na da ridd'in, kafin na dauko ruwan naman na zuba na cigaba da soyawa suka hadu sai na juye kayan miyar nan, suka cigaba nuna sosai. Sannan na kawo nama da kayan ciki na zuba, ganda na dauki na wanke na zuba a pressure pot na rufe shima bai wuce minti Ashirin ba na kwashe saboda bana son ruwan namar, ina cikin aikin na ji motsin Jakadiya Iyaami da wasu a waje. Fita nayi na bude musu kofa, suka zube a kasa suna gaishe ni. "Allah ya kara miki lafiya da nisan kwana, ga bayi muka kawo miki ko zasu taya ki da aiki!" Murmushi nayi na ce mata. "Mama iyaami sai dai ko gobe su yi sammako, amma yanzu na ma aikina! Yawwa Wildat zo nan ke zamu yi aikin da ke!" "Allah ya kara lafiya da nisan kwana.." murmushi nayi na ce mata. "Amin mu shiga!" Haka suka koma, tana son ta gaya min magana amma ganin hankalina baya kanta, ta kara buga kofar. Budewa nayi kanta a sunkuye ta ce min. "Akwai sako a wurin Wildat zata gaya miki!" "Shi kenan!" Na faɗa ina mai wucewa ciki, muka koma muka cigaba da aiki. A cikin kuwa Wildat take gaya min abinda ya faru. "Allah ya baki nasara, a wancan tsohon gidan an samu abubuwa a cikin dakinki da bayan dakinki an binne, wallahi tashin hankalin da mai babbar daki ta shiga ba na wasa ba ne, shi yasa tazo ta ganki ko kina lafiya, koda tazo aka ce lafiyarki lau. Fulani Babba kina addu'a sosai domin akwai mugaye da basu kaunarki kamar su ga bayanki amma naji Sailuba ta ce min an gayawa Abbanki ya saka anyi saukar Kur'ani sannan ya ce kada a bar kowa ya shiga bangarenki kafin ki dawo, kusan aikin da aka yi Abbanki da yan uwanki ne akan aikin har aka gama domin kada a cutar da lafiyarki?" Dakewa nayi amma tsoro yasa naji kamar na zura da gudu, haka muka gama sakwara. Na zuba mata da muka gama tayi wanke -wanke sannan ta min sallama na zuba mata ta ci a wurin,na kara zuba mata na jakadiya na ce mata. "Ina fatan kuna girki?" "Ana amsowa daga cikin gida!" "Tow tsaya ki dafa muku taliya mana!" Shiru tayi sai kuma ta ce min ."Jakadiya zata ce na roke ki ne!" "A'a ni zan dafa na!" Haka na musu jollop lokacin ana sallah isha, don ba ayi da wuri sai takwas saura, na tafi nayi sallah na barta sai da na dawo na ga bata juye ba, nuna mata kula nayi ta juye musu sannan tayi godiya ta tafi. Ni kuma na wuce nayi wanka na saka turaren wuta a gidan, ya cika da kamshi. Sannan na zauna na tsara makeup Mai sanyi mara hayaniya da tashin hankali. Kafin na dawo parlourn na kara gyarawa, ina sanye da wata doguwar riga da mayafinta irin Somalias abaya nan kampala ne, ina gyara kujerun ya shigo da sallama. Da sauri na isa gare shi ina mai rungume shi.."kin yi kyau!" "Na gode!" Na faɗa ina jan hannunsa zuwa dakinsa ya sauya kaya zuwa kanana, sannan ya fito na zubawa Faruq na shi, ashe gidan Faruq yana bayan nashi, da wasu kartin jami'an tsaro bakiɗaya unguwar aka zuba jami'an tsaro, sannan idan zaka shiga sai an bincike me yake tare da kai. Murmushi nayi kawai domin masu shiri ba zasu daina shiri ba. "Faruq ba shi daya bane,zaki iya kara musu da nawa nan!" "Ai nayi abincin dayawa!" Faɗa ina komawa kitchen na zuba musu, sannan na kawo nuna min wuri yayi na ajiye ya kira Faruq din a waya yazo ya dauka, ni kuma na tattara hankalina akan shi muka ci abincin tare. Muna ganawa na kwashe na gyaara parlourn. "Zainab ko zaki dauko min laptop a dakina da wyata!" Wucewa dakin nayi kasancewar akwai dakin shi a kowacce bangaren, ina shiga na ga wayarshi a saman wayar an rubuta. "User" na furta sannan na dauki wayar da laptop din na kawo mishi, na ce mishi."user yana ta kiranka!" Naga ko budurwa yake nima ya boye sunanta. D'ago kai yayi ya kalle ni, ganin irin kallon da nake mishi. "Ba budurwa ba ce Yarinyar nan Ijlal ce!" Washe baki nayi ina faɗin.."Na zata kanwa ka hango mana!" Janyo ni yayi jikinshi yana faɗin. "Gaya min gaskiya irin wannan kallon fa?" "Kawai sunan!" Shiru nayi saboda kiran da ta kara yi dauka yayi ya saka a kunnensa."Lafiya?" "Dama akan maganar cikin ne ko zaka saka hannu ayi mata tiyata ne, muna asibiti tun jiya!" "Likitan ce ta ce ayi aikin?" "A'a mune dai muka ga ya kamata a rabu haka tunda haihuwar taki zuwa!" "Ni ban amince ba;" ya kashe wayar, bai gaya min kome ba, amma na fahimci kome a tare da shi, haka iyayen Ijlal suka matsa mishi, akan lallai sai an yi aikin. Kwana biyu da dawowa kenan Aunty Sajida ta haihu, haba jama'a bakiɗaya jikina wani irin rawa yake, sanin yanzu na nuna zan shiga lamarin zai iya min tsaya sai naki nuna rawan jikina, Mai Babbar daki da kanta ta saka na shirya muka je ganin baby da namiji ne. Haka muka gaishe su muka dawo gida, ana jibi suna aka kira shi Ijlal tana asibiti, dangi da kowa na taru asibitin, kusan tare muka iso da shi, yan uwansa da iyayenta suka yi ta ƙananan magana wai kasa a danne musu haihuwar. Da yake wawuya ce ashe tabi kowa ta gaya musu namiji zata haifa, haka muka yi ta zama ga ihu ga surutu. Rike hannunsa nayi cikin nawa ina dan rarrashinsa. Can kuwa ta sake wata irin ihu tana zagin wata Nurse. Kukan baby muka ji na rungume shi a gabansu ina ruwana. Wani uwar kuka ta fasa tana faɗin.."a'a nu namiji xan haifa ba mace ba, wannan ba babyna ba ne!" Ihu da hauka da take musu yasa Nurse din suka fito waje, suna faɗin. "Waye Mijinta?" Mikewa yayi suka fara faɗin ."Doctor kai ne?" "Ina Nabila?" Ya fada yana nufar sakin, juyawa yayi ya kalle ni ya kira ni da hannu, Hajiya Mardiya ta sha gabana tana faɗin. "Ba wani ta bika salon ta yi wani abu!" Kallona yayi kafin ya ce min. "Tow muje gida!" Ganin da gaske juyawa zamu yi ta ce mishi. "Idan wani abu ya same su wallahi kotu zata raba mu da ita!" Wani irin tsawa Faruq ya daka mata, Sarkin mota ya ce mata. "Hattara dai matsiyaciya, al'ummar Zanzabira mun yi alwadai da kalamanki, ki bawa Mai Martaba hakuri ko kuma kowa ya ga tijarar da zan miki!" Ya nufota da bulala zabgagge kuwa. Zubewa kasa Yaranta suka yi har da ita suna bashi hakuri."A uwa na dauke ki,shi yasa nake shanye abinda muke yi, idan na cire wancan darajar yarinyar da take cikin dakin nan bata isa ta tsaya a inda nake ba." Ya riko hannuna muka shiga cikin dakin, wayyo Allah na. Yarinayr kyakkyawar gaske ce, wacce ta dauko Ubanta sai dai hasken fatar Uwarta. Gwanin ban sha'awa, kallonshi nayi na kalli dimple din da yake kasar habbarshi, na ga shine a kasar nata, yatsunsa da nata iri daya ne har gashin da yake kwance a bayanshi irin nata ne, juyawa nayi ina kallonshi hawaye na zuba min. "Kaga ikon Allah ko;" shafa bayana yayi ya ce min. "Dauketa ki mata huduba da duk sunan da ya miki!" "A bawa mahaifiyar dama!" "Babu wata Alfarma da xan mata, wanda ya wuce wnada na mata baki ji tace bata son Yar ba!" Sai na rasa abin ba faɗa, domin ko ina take bai kalla ba, juyowa tayi ta ga an mika min Babyn ta fasa ihu na ajiye mata Yarta. Bai kalli inda take ba na gama mata addu'a da huduba, sannan na ce mishi. "Na saka mata sunan Mahaifiyarta Hajiya Zaitunah!" "Na gode!" Mika mishi yar yayi ta rungume ta, "Allah ya rayaki, yasa sunan da kika ci ki yi gadon mai halin!" "Amin Ya Allah." Kallona yayi kafin ya ce min. "Ina sonta sosai, amma bana jin yadda nake ji akan cikin Nady!" "Wancan saboda da dukkan zuciyarmu muka nima wurin Allah, shi yasa Soyayyar shi daban yake, wannan kuma kyuata ce lokaci guda muka wayi gari da shi, akwai banbanci a tsakanin kyauta da kuma roko, muka yi wannan kyauta ce, wancan tsantsar nima muka yi ya bamu ko ya hanamu, muna rokon shi ya bamu me albarka, sannan kowanni Yaro da girman soyayyar mahaifiyarsa yake samun karɓuwa a wurin mahaifinsa. Allah ya baka ikon kamanta adalci akanmu da Yaran bakiɗaya." Ba zan boye muka ba har ga Allah na ga rashin mutuncin iyayen Ijlal, domin kiri -kiri suka nuna yarsu tafi kome, ban damu ba, haka muka bar asibitin akan an jima zan dawo, yadda ta dake ni sai na rama wallahi, haka muka tafi gida na hada girki mai lafiya, da la'asar ina zaune Nady ta kira ni, tana faɗin. "Ashe Uwar Magaji kuma Magajiyar Zanzabira aka samu!" Dariya nayi na ce mata. "Ai na gaya mata mace ce ta nace!" "Nifa? Mai xan haifa?" Dariya ta bani na ce mata. "Ke ni ba na duba, ita ma saboda ta zake ne." Haka muka yi ta hira, har ya shigo ya ce min. "Ki shirya muje!" Haka kuwa na fito dauke da abincin muka nufi asibitin. Kamar yasan me nake shirin ya ce min. "Kada ki wuce iyakarki, kiyi kome da tsari kuma ki nuna ke mace Please don't lose your control!" Gyada kai nayi, har muka shiga mota rarrashina yake, yana ƙara bani hakuri koda muka isa asibitin, tana zaune an hada mata tea shima dazun ya tura faruq, sai da suka kara turo Faruq wai babu me kawo musu abinci, duk tulin Yaran Hajiya Mardiya da suke garin nan, faruq da wasu dogarai suka shigo da abincin, na wuce inda take shan tea Babyn tana hannun mutane, kallona tayi cike da takaici, bata san shirina ba, don haka ta ajiye cup bayan ta gama, ai kuwa na daddage na kwatsama mata bari sai da sakin ya amsa na kara kifa mata mari, yadda tayi min duka uku haka na lafta mata na uku! "Ai na gaya miki zan rama, daga nan kishin da ya fasa tashi Allah ya tsine mishi albarka, tun tashina sa'a bata taɓa d'aga min murya ba, tambayi Amrah Yarima ta gaya miki, A brighter children model school, tudu biyu na rike Amirah kuma Head girl, na dawo inda dogarai suka tsaya min na cewa Yan uwanta. "Ku tambaye ta na gaya mata sai na rama, kuma daga nan har kotun duniya ina nan daku! Ga kular nan kada ku yi tsammanin nayi abincin ne don kun yi magana dama na shirya fansata kuma kuka fasa min kula wallahi najeriya tayi mana kaɗan!" Na faɗa sannan na nufi wata kanwar Hajiya Mardiya na ce mata. "Bani Zaitunah!" Ba musu ta mika min, na nufe shi. "Gata nan ji duminta!" Na mika mishi ita. [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 74 "Hattara dai talakawa hukuncin Fulani Babba yana kan daidai, Allah ya huci ran Fulani Babba, ya kara mata lafiya da nisan kwana. Itama mai shaida ranar haihuwar Yan hudu gijib!" Kallon juna muka yi da shi, ina jin abin kamar theory don yadda zaka fasalta haihuwar yan hudu tashin hankali ne da bugun zuciya, kanwar Uban Ijlal ce ta kalle shi kanta a kasa cikin sanyin murya ta ce mishi. "Allah ya huci zuciyarka, a yadda Fulani Babba tayi hukunci yayi tsauri jego take fa!" Murmushi yayi yana rike da yatsar yarinyar da ya haɗa da nashi. "Asha Allah ta huci zuciyarka, Ubangiji ya baka ladan shirunka." Inji Sarkin dagarai da ya shigo cikin kaskantar da kai ya ce mata. "Ita Fulani Babba bata hukunci haka, Malama tunda har yayi shiru akan hukuncin tow Allah ya kyauta Fulani karama ce da laifi." A hankali ya taka inda take ya ajiye mata yarinyar, ya dafa goshinta sannna ya duba duk wani abu na lafiyarta kafin ya ce mata."kina bukatar wani abu?" "Eh!" Ta fada a zafaffe, hawaye na zuba daga idanunta! Ina ganin haka na bar dakin dogarai na taka min suna min kirari. Ina fita kuwa suka fara kananan magana, "me kike bukata?" "Adalci!" Ta fada da ƙarfi, "Adalci zaka min ko kuma ba gudu daga ni har Yar!" Murmushi yayi yana mamakin yadda take tunanin zata yi amfani da yarta ta juya mishi rayuwa. "Gaskiya ban ga alamar zaki iya guduwa ba, tunda dawo da ke gida nayi kika ta kira na, na dawo dake ko da yake kina da damar gudu daga nan har bangon duniya Allah ya bada sa'a, yarinyar kuwa ina ga ki ta tafiya da ita. And idan zaki tafi ki kwashe kayanki a dakin nan ina da ra'ayin zama da mace uku ne, idan kin samu damar hada kayanki zan turo miki sakonki!" "Ni ba haka nake nufi ba!" Ya fada tana sheshakar kuka. "Zaku iya fita a dakin!" Faruq ya nuna musu hanya Sarkin mota ya ce musu. "A fita kafin mu yi waje da ku!" Hajiya Mardiya kamar ta mutu, kallon Ijlal tayi, zama yayi a gefenta bayan ya dauki yarinyar yana kallonta. "Kina tsammani zaki yi amfani da yarki wurin juya rayuwata ne? Kin ga ni ban yi miki kome ba, tun kawo ki gidan kike niman tashin hankali kin ga sauran suna yi ne? Ban san me kike so na gaya miki ba, ban san me kike bukata na gaya miki ba, na gaya miki zaman lafiya nake nima amma kika yi biris da abinda nake bukata. Ranar da kika rufeta da duka ita tasan zaki dake ta? Bata sani ba. Ina tausayinki baki gani duk da lalacewar da kika yi nayi hakurin zama dake saboda you are minor, am so sad idan na ga kina wani abu da su basu yi miki, shi kishi halal ce amma ni ban ce ki yi wanda zai saka ko wuta saboda ni ba, sannan yadda nake son zaman lafiya kin sani kin gani amma me yasa baki son zaman lafiya? Wallahi daga lokacin da na ga kina wasu abubuwan sai na ji tsoron kada ki ta haifa min zuri'a da zasu dauki halinki, amma yanzu na gano inda nayi kuskuren, idan na cire ki a rayuwata akwai matsala ne?" Da sauri ta cire hannunta akan fuskarta. Ya sauke ajiyar zuciya sannan ya cigaba da cewa.."lokacin da kika rufe ta da duka, da ace ta tashi itama dukarki zata yi, kuma da ciki karshe ace ta nime rayuwraki da ciki a jikinki, babban abin munin shine bayan kin yi haka kika yi posting a status dinki na Whatsp kina faɗin daka jaka, yar malaman tsubu. Nasan Ikhlas bata da numberki, kuma I'm glad da bata san kin yi ba, tun lokacin na kyale ki idan da ace kishin hauka suke da baki zauna da ni ba, amma suka yi hakuri da ke, haka ya nuna min cewa ko da yaushe kece fitina miyar cikinsu. Idan kika sake wani abu ya biyo baya tabbas za a samu matsala da ni da ke kuma.matsalar zan dauke Yata ba zaki shayar min da shi ba, tunda kin saka tashin hankali da rashin zaman lafiya a zuciyarki, kina daukar zuga." A waje kuwa habaici kala-kala babu wanda ban ji ba, ko inda suke ban kalla ba. Balle na ji zafi ko b'acin rai akan abinda suke min. "Hajiya kuna zaginta, idan ta amsa ku ce ta takale ku, da tayi shiru kuma sai ku yi shiru. Yarinyar da kuke magana akanta meye bamu san taya yi ba? Yarmu ce amma tunda mijinsu bai tsawarta da Matarshi akan dukan da tayi mata ba, tow kuwa Ijlal ce bata da gaskiya mai gaskiya baya shiru akan abinda tayi, idan har akan dukan kishiya da tayi kwanaki har kuke kurantatta kun yi farar haihuwa tow ai ramawa tai tunda ta gaya mata ta kuma ce zata rama, meye laifin tashin hankali? Wannan abin a bayyane take, da ace tana da gaskiya da ba a kai da an dawo da ita lokacin da aka yi fadar Hajiya Mardiya mu fa har ga Allah idan kuka lalatawa Ijlal zaman aure tow ba makawa kinso kanki baki mata adalci ba!" Inji Matar yayan Baban Ijlal ta juya ta kalli sauran yan uwanta suka nufo ni, Sarkin dogarai ya mike domin yana zaune ne a kasa gefe ana min fifita, waya ma nake amma ina jin su. Kashe wayar nayi na mai da hankalina kansu.."Fulani karama, muna son magana ne!" Kafin na basu amsa sai gashi ya shigo kuwa. Mukewa na yi cikin isa Hajiya Mardiya ta ce mishi. "Zamu zo da ita idan aka sallame mu tayi suna a dakinta!" Kallona yayi sai yi magana na rike hannunsa, bayan na isa gare shi. "Ka fito? Sannu ko ka gaji ne?" "Na ga kamar suna son magana da ke!" "Kai ne abu mafi muhimmanci da na gani a rayuwata, kai nake sauraro." "Ki ji me zasu ce, zan nufi office din Munirah!" Ya wuce shi da faruq. Ni kuma na saurare su. "Dama akan suna ne muka ce ko zata dawo ɗakinta tai suna kamar kowacce mace!" Murmushi nayi na ce mata. "Gaskiya shi zaku samu, sannan Matarshi ce duk abinda ya yanke daidai ne." "Allah ya baki nasara,ba iya nan ba yadda aka yi mishi magana bai zama dole ya saurare mu ba, ke dai kece jagabarmu!" "Zan tuntube shi na ji!!" Daga haka na mike ganin ya fito tare da Doctor Munirah, da sauran staff suna taka mishi baya har inda muke, cikin mutunci da girmamawa suka gaishe ni. Ta tambaye ni Nady nace LA domin har yau bamu fitar da labarin cikinta ba, ciki suka shiga aka fara duba ta, ana kuma kara duba babyn. "Ina ga zuwa gobe da safe sai mu sallame ta, domin kuwa jininta ya hau amma lafiya ta haihu ko kafin ku zo an duba jininta!" "Tow ba matsala!" Haka suka yi ta daukar hoton Babyn. Ni dai tunda ya fito na gaya mishi sakon dangin Ubanta, ya tura musu Faruq da cewa shi kenan. Na samu kaina na cigaba da binsa har muka isa gida, tunda muka shiga bangarenshi wayyo Allah na, ya dauke ni yayi sama da ni dakinsa muka wuce yana kallona. "Ban san ke yar dambe ba ce sai yau, meye kwarin gwiwarki?" "Kai mana, kai ne sirrina!" Na faɗa ina dariya, ajiye ni yayi a bakin gadon, ya shiga balle bottom din rigarshi, nima ina taya shi. Kiss din wuyata yayi na ture shi, sake rungume ni yayi yana faɗin."baki isa ba!" Ai kuwa muka shiga kashe juna,da salon kauna mai cike da wutar sha'awar juna. Wato babu abinda yafi kashe arna armashi, wayyo musamman jagoran ya bar maka kulawa, da manya kadarrorrinsa. Tabbas rayuwar tana dad'i, domin daga cikin dakin har zuwa ban dakin sai ga mu har parlourn bayan mun ci abincin dare muka dasa ayar kauna, kasancewar bangaren shi babu wanda ya isa zuwa. Haka yasa shi zaunar da ni kan cinyarsa yana kashe ni da wani mayyen zungura. Hannuna yana wuyarshi, kirjina da na shi a hade yake, fuskana da nashi a hade yake, bakina cikin nashi, a hankali nake screaming wnada yake fita a hankali,yana kara rungume ni ta, mikewa yayi tare da nufar bango da ni ya jingina ni, a hankali hannuna da kafaffuna suna rungume da shi, ina jin shi har cikin raina da zuciyata. Yadda yake motsi a jikina yasa na kara rikicewa. Tsam ya kara cusa kanshi cikin wuyana yana cizon duk inda ya samu, ni kuma a hankali ina zaune mishi nishi wnada ya kara gigita mishi lissafi ya sauke ni tare da juya ni, na dafa kujeean parlourn, hannunsa bakiɗaya a waisting dina, ya rasa yadda zai cusa ni a rayuwarsa. Dole na godewa Allah na kuma godewa kayan Maman Hidaya and khairat, domin kuwa har yau ina nan da kayanta, ga kyau ga everlasting ayi karko a cikin duniyar maji dad'i, a hankali ya d'aga ni, tare da daddumar kirjina yana musu wani irin matsa bakinshi yana dokin wuyana, abin so yummy, ba a magana a hankali matse ni, tun da naji haka nasan kome yayi is do, wasa da gashin kansa nake ina murmushi na ce mishi. "Sannu jarumina!" Jan hancina yayi yana faɗin. "Sannu mace ta gari!" Dariya nayi ya dauke ni zuwa dakinsa, wanka muka yi a tare sannan muka cigaba da wasa da ruwan, har wani lokaci kafin muka fito, saka wando yayi tare da jallabiyarshi, ya nufi kitchen can sai gashi da tire ya kawo min bakin gadon da nake goge gashina, amsa towel yayi ya ajiye sannan ya wuce wani kofa closet ne, a hankali na tsaya ina kallon wurin na sake murmushi tsarin wurin ya min kyau, handry ya fito da shi ya.hada da wuta sannan ya ajiye min stool ya min alamar na zauna, a hankali yake gyara min gashin har ya bushe, kafin ya kashe, zama muka yi a kafet sannan ya shiga hada mana abincin muna ci yana kallona. "Kina jin barci ko nayi ajiye ne?" Dariya nayi nace mishi. "Na wani ajiyar da kai." Dariya nayi na ce mishi. "Ba wani ajiyar da kai yi!" "Gobe ne sunan Sajida ko?" --- A can asibiti kuwa yan uwan Uban Ijlal ne da Hajiya Mardiya ake ta Bala'i suna cewa ba zata zauna a gabanta su kashe mata aure ba. Hajiya Mardiya tana cewa zama a gabanta ba fashi, a irin wannan yanayin Mai Babbar daki ta riske su. Kowa rai a b'ace shiru tayi lokacin da Yar uwan Baban ijlal ta gama bayani yadda kome ya faru. Mai Babbar daki ta ce musu.."Rashin kunya tayi, taya da ciki zata kai hannu jikin kishiyarta? Ce mata aka yi kishiyar bata san ciwon kanta ba ne? Hmmm ita gata mai cikin haihuwa yanzu ma ba wannan ba, kuna da zab'i amma shi Uban y'a yake da zaɓi inda za a kai mishi Y'a ko a zauna mishi da y'a, sannan idan ta ga zaman gidanku shine alkhairi ba shi kenan ba, da wannan rashin kunyar nata gara ta zauna a gabanku tunda ko ta zauna ba zata iya hakuri ta gama jego ba tare da ta nime mijin ba, sannan abinda nake so ku gaya mata anan shine mu mata hudu Attahiru Shehu Yayari ya aura Allah ya masa gafara." Murmushi tayi kafin ta kalli Ijlal ta cigaba da cewa.."Mardiya na tab'a hana Attahiru shiga dakin wata mace? Ko wata mace a cikin matan Attahiru ta tab'a hana Attahiru shiga dakin yar Uwarta?" Tsit dakin yayi ta cigaba da cewa. "Ban san meye matsalar Ijlal ba gata nan ku tambaye ta me yasa bata son Mijinta ya shiga dakin yar Uwarta, wanann shine dalilin da har ta kai hannu jikin kishiyarta, idan Iyayen yarinyar suka ji an gaya muku zasu kyale ta ne?" Take yan uwan Babanta suka fara faɗin."wannan ai sakarci ne, ma Ita kishiyar da bata hana ki zama ba, sai ki saka ranki a damuwarta? Gaskiya ba a kyauta ba, bamu ga laifinta ba tunda tayi aikin hankali bata bari sai ta koma ta zane tana wanka ba, gaskiya tayi adalci!" Mai Babbar daki ta juya ga Hajiya Mardiya da take cika tana batsewa. "Zaki iya nasara na koya makirci da kissa amma ki sani Zanzabira babbar masarautar ce da duk wanda ya dauki wata hanya karshen shi baya kyau tun zamanin iyaye da kakanni haka lamarin yake, idan har aka samu matsala rayuwar yarki ce a cikin garari ba na Salamanu Faris ba idan har ba zata zauna lafiya ba, na gaya miki zamu amshi Yar ta zo Muslunci bata ce dole mace ta shayar da yarta ba, shayarwa tausayi ne da jin kai tare da kaunar da baki ba zai iya fada uwa tana yiwa danta. Wannan ba umarni nake bata ba, shawara nake bata an daina kishin jahiliya kishin kai ake yi yanzu." "Allah ya huci zuciyarki, in sha Allah ba za a kara samun matsala ba ba." Inji Hajiya Mardiya, sannan yar uwan Baban ijlal ta ce mata. "Tunda abin ya koma hauka, ta zauna tayi jego a ɗakinta! Kawai yafi." "Shi kenan!" Inji Hajiya Mardiya don ba yadda ta iya ne amma a ranta ba ta so ayi haka ba, taso su tatsi Salmanu Faris, haka ma bata b'aci zata gayawa yarinyar kome, bayan barin mai babbar daki asibiti Aneesah da Daulah sun zo, da yamma da dare kuma Kubrah da Bilkis suka zo suma sai Fulani karama da Ilham suka zo, kafin wani lokaci labarin haihuwar ta watsu duniya. Sai aka fara tambayar yaushe aka yi auren ina Ikhlas? Ina baturiyar Matarshi? Abin sai ya zama gulma da munafunci a social media ana ta promoting abin zuwa wani stage na daban. Yeemar ta gani bata yi magana ba, ta turo min muka yi ta dariya, na bata labarin draman mu akan magaji. Tun asuba na tashi na fara aikin cake da nace zan yi kafin karfe sha daya na safe na gama tas, ina tsaye ya shigo ya rungume ni ta baya yana faɗin. "Su Ijlal sun dawo!" "Masha Allah!" Yadda yake fitinata yasa naki kula shi domin idan na kula shi ba zamu yi abin arziki ba. Dakyar na gama abincin rana. Na kai mishi parlournshi n a dawo nawa ina jin gidanta ana ta hayaniya, amma ban bi ta kansu ba wurin karfe daya da rabi na gama shiri tsaf. Yana cin abinci na shiga parlourn tunda ya kyalla idanu ya ga bakina ya sha jan baki ya mike yana faɗin. "Irin wannan kyam? Ai gara na biya kudi kafin wasu yan iska su kalli min mata!" Kusan mutumin nan zai da lalata min kome hankalinsa ya kwanta raina a b'ace na kara yin wani shirin yana ganina ya saka rigarshi a baki yana min wani irin kallo kamar xan yi kuka na ce mishi. "Allah ka rufa min asiri, na tafi kada na makara ka ji bawan Allah!" Wani kallo yake min ya ce min.."shi kenan amma me yasa kika yi jan lalle a yatsunki?" "Don Allah ka rufa min asiri idan na dawo yau babu abinda ba zan maka ba, zuwa sunan nan yana da muhimmanci ka yi hakuri!" Dakyar ya taso ba kaya a jikinsa, muna gamawa na shige ban daki nayi wanka na kara fita, amma shi yana zaune. Yana zuwa ya sumbaci goshina yana mai niman jallabiyarshi ya saka, sannan ya rako ni bakin kofa inda motar yaƙe. Ya tsaya yana gyara min zaman lafayyar da na saka. "Kin yi kyau banijariyata." Gyada kai nayi na juya muka bar gidan, ajiyar zuciya na sauke Allah na gode maka, ba shiri na kira Maman Hidaya and khairat na ce mata. "Don Allah kayan d'a'a nake so masu kyau gashi nan zan turo kuɗin!" Ai kuwa ta amsa min cikin mutunttawa tana faɗin. "An gama Fulani Babba, mata a gidan Sarki Salmanu Faris!" Murmushi nayi tare da kashe wayar. Na tura mata kudin kayan da na delivery. _(Ga masu buƙatar kayan masu kyau da aminci ku tuntubi Maman Hidaya and khairat a wannan number 07043372978)_ Lokacin da muka isa unguwarsu, kofar gidan Aunty Sajidah ya cika ana ta hidima bayan shekaru goma sha biyu sai yanzu za ayi suna, bude mana gate din aka yi muka shiga har cikin gidan, tunda aka ce gani nazo Yayuna suka fito cikin farin ciki har da Mai jegon, ni dai nasan ya bani dubu hamsin, amma cikin wani kashe ni da mamaki sai ga kwati guda Faruq ya fito min da shi, tare da wasu kayayyakin, dogarai suka dauko ana min kirari. Duk sai kunya ta kama ni, Maluma da take gidan sunan da Auntynmu da ban san da zuwnata ba Aunty Murja sai Aunty Kulu kanwar Umma suka fito tare da faɗin. "Sarkin dogarai an biya wannan kirarin da ake mata!" Ya ciro kudi ta mika musu, wasu maroka da suke kofar gidan suka fara nasu, Aunty Kulu itama ta basu naira har da CFA. Murmushi Yeemar take tana faɗin.."An gaida Fulani Babba," muka shiga cikin gidan, ana ta murnan ganina. "Kina zuwa kallo ya kare!" Suka fara suna min dariya, zama nayi a kasa ina gaida iyayena da yayuna, suka yi ta murna musamman yadda Yeemar take faɗin.."Allah na tuba Anya ba zaki koma Scotland da zama ba can yafi dacewa da ke!" Dariya nayi nace mata. "Rufa min asiri sanyin garin a takure nake!" Aka yi ta hira ana bani labarin cewa ya zo jiya. Fuskana da mamaki nake kallonsu. "Nifa bai gaya min wallahi!" "Ya zo jiya da yaji Hajja tazo yanzu ma wai gwagwaronta ne ya warware ta tafi sabon unguwa wurin kawarta Tarasulu don ta san tana da shi!" Dariya nayi na ce musu.."ita matar nan ko a Maradi ma ba zama take ba mata sai ka ce shanshani!" "Kaniyarki tare da kafar uwaki, Mansurah ta Agadaz!" Tura baki nayi ina kallon Aunty Kulu da take min dakuwa. Ita kuma Aunty Murja me zagina. "Sai na gayawa Abbana wallahi!" "Sai ki yi!" Inji Maluma, aka fara ciro kayan akwatin, kayan jarirai ne fa da naga irinsu nayi ta imagine idan da Aunty Sajidah zata haihu ina garin zan saya mata, sai gashi ban saya ba shi kuma ya saya mata. "Nifa ban san ya saya kayan nan ba, na san mun je wani store na can Scotland diin naga kayan nace ina so na saya mata amma ashe ya saya!" Kasancewar unsex ne sai kayan suka.dace da Yaron. Sai kuma na rike baki na ce musu. "Ya Allah kayan Magaji ya kawo muku!" N a kwashe da dariya ina basu labarin abinda ya faru. Rike kunnena Aunty Shukrah tayi tana faɗin."Umma yarinyar nan bata jin magana kin san ranar da kishiyarta ta haihu ta mare ta?!" Aunty Nu'aymah ta buge hannunta, tana faɗin. "Wallahi da bata rama ba, da nace ba Hajja ba ne kakarmu,.mai sayan fada da kuɗinta balle kuma an tab'a nata." Dariya aka yi na basu labarin abinda ya faru, sai gashi suna faɗin.."kin kyauta wallahi ai hauka ne ki kyaleta." Hidimar suna aka yi ta yi aka ciro cake dina aka hada da na sunan da suka yi.. --- Wanka ta sha ta shirya cikin wata abaya mai shegen kyau da ɗaukar hankali ta bar musu babyn ta fito bangarenshi yana tare da faruq da ya koma suna tattaunawa ta shigo. Kallon mamaki ya mata domin bai ga dalilin zuwanta ba. "Lafiya?" Mikewa Faruq yayi ya bar parlourn. "Taya matarka tasan zamu zo bata kai mana abinci ba, fisabiilillahi........... *08130269641* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 75 "Muna da hakkin ta bamu koda a ce b azamu ci ba, ai ta fita amma ta barmu ba na.karyawa ba na rana yanzu har an tafi la'asar ka duba Lamarin nan Allah ya baka nasara!" Yadda take maganar yasa shi zuba mata idanu, jinjina kai yayi ya dauki wayarshi. Ya kira Zainab. "Maisha me yasa ba a kai abinci bangaren Fulani karama ba?" Shiru yayi kafin ya ce mata. "Shi kenan ki dawo akan lokaci a kai masu na dare zan saka a musu oda! Na rana!" Bayan sun yi sallama yadda yayi maganar ba haka ta so ba, amma kuma ko ba kome ya nuna kulawa. "Ina shalele?" "Tana wurin Gwaggon Zubaida. Ta fada tana wasa da hannunta. "Ki koma bangarenki jego kike!" Haka ta koma, tana shiga ta samu kanwar Mamanta Aunty Fa'iza ta iso. Tana kallonta. Domin yadda ta dawo a wani hargitse bayan tsayawa tayi ta goge kwalliyar fuskartar. "Yanzu zuwa kika yi ya tab'a ki da danyen jikin?" "Tow ya zan yi? Ita wancan matsiyaciyar ta tafi nata harkan gaban. " "Ai wannan yarinyar zaku sha fama ke dai kada ki kara yadda ta dake ki! Tunda alamu ya nuna ta fiki gaskiya sannan ban da wawuya ce ke irinsu ba ayin kishi da ita ta fada sai ta kasa." "A'a Fa'iza kada ki daurata ta wahala domin akan Matarshi na.ga zai iya fada da kowa!" Nan suka rufe kanwar Ubanta da fada, tayi shiru bata yi magana ba. Bayan fitar Ijlal ya kira Ikhlas yayi ta faɗa ashe da sharewa yayi a gaban Ijlal yanzu yayi ta masifa da jidali, bata amsa mishi ba sai hakuri take bashi cikin kaushin murya ya ce mata. "Ki dawo maza domin suna bukatar abinci!" "Allah ya kai mu gani nan a hanya!" "A'a ki jira Faruq zai zo ya dauke ke ki!" Wurgi da wayar yayi ya kira faruq ya shigo. "Kaiwa Jakadiya magana ta tura yara bangaren Fulani Babba zata zo su yi aiki! Sannan ka dauko ta yanzu!" "Sir ko minti arba'in bata yi ba!" Kura mishi idanun yayi kafin ya ce mishi."me kace!" "Allah ya huci zuciyarka, an gama!" Har ya mike ya ce mishi. "Kada na ji maganar nan a wurin mai babbar daki!" "An gama!" Ya juya ya fita zuwa waje, kamar yadda ya umarce shi haka yayi har ya dawo ya gaya mishi. "Ka saka Aminu Sarkin fawa ya kawo rabin saniya yanzu nan! A cire cinyar bayan a cire zallar tsoka a gasa." "An gama takawarka lafiya." Bayan tafiyar Faruq ya zauna shiru, kiran Sarkin dogarai yayi ya zube a gabanshi. "A kira Jakadiya a dauki wancan kwanon abincin a kai bangaren Fulani karama!" "An gama!" Ya fita can sai gashi da Jakadiya suka gaishe shi, sannan suka kwashi abincin aka kai musu, don zalinci an kawo abinci daga cikin gidan wurin Mai Babbar daki, amma da aka kawo nashi suka hada baki daya suka ci, har suna faɗin. "Shegiya ta iya takunta ga girki ga karuwanci!" ** Tunda ya kira ni ban san lokacin da na fashe da kuka ba, musamman kiran bayan da yayi min yana ta faɗa kamar zai dake ni ta wayar abinda bai tab'a yi ba, sai na ji kuka ya zo min na ce mishi Allah ya huci zuciyarka, in sha Allah ina hanya gani nan. Bayan mun magana na mike ina hada kayana ina kuka. Murmushi Maluma tayi ta ce min. "Zaki ci sunan Fulani Babba ne ki zauna lafiya? Duk wacce kika ji an kirata Fulani Babba ko mai babbar daki, to ba a duba girma da shekarunta, abinda aka sani ta kula da duk wani abinda ba sai ya kai ga sarki ba, sannan idan har abinda ya kira yayi fada akai gaskiya ce baki kyauta ba." D'ago kai nayi ina kuka na ce mata. "Na ga da yan uwanta me kuma zan basu?" Dariya suka saka bakiɗaya ta ce min." Ke zaki basu abinci har bayan suna ai bata isa tayi girki ba, bata isa ta shiga wurinsa ba, dole kece zaki tsaya akan kome kai ko ba zaki yi ba, ki zama mai bada umarni akan kome na gaya miki kin yi laifi daga yau kada ya kara kama ki da laifin hana kowa abinci koda kuwa za a zubar zasu yi a saka musu idan shi mai gidan ya gani zai yi abinda ya dace, kada ki manta tsawon shekaru ya dauka kafin Allah ya bashi haihuwar nan kina tsammani ba sai a ce kishi kike yi da haihuwar ba? Balle yau aka sallamota ko yaya zasu so cusa miki haushi da takaici don Allah kada ki sake ya gano gazawarki akan wannan lamarin, na san kina ƙoƙarin amma akara a na da, sai yanzu na fahimci dalilin da Marigayi Attahiru ya bukaci aurenki da shi mai Martaba na yanzu domin ita wancan baturiyar ba zata iya ba, kece Bahaushiya kuma yar amininsa ya ga haka zai iya zama wani hiyana a rayawar dansa don haka ki rike matsayinki da girmanki kada ki yarda ta Amshe shi yanzu burinta ta haihu da shi. Burinta shine ta Amshe Fulani Babba, don haka ku rike kambunki Allah ya baki ita kuma ta rike matsayinta, karamin misali gata nan yar uwarki sai da ta shekaru goma sha biyu Allah ya bata haihuwar nan, don haka kada don baki haihu kice zaki ji haushin Yarinyar, shi da da dukiya ba ayiwa mugunta, sannan ki rike Allah wallahi ba zaki ji kunya ba, domin muna tsaye da Addu'a akanki ba dare ba rana, b adai mutum ba sai ta Allah. Duk wanda kika ga yayi hakuri bai ci riba ba, tow ba hakuri yayi ba idan kayi hakuri sai ka ci riba!" Yadda suka hadu suna min nasihar yasa ni nayi ta kuka. Sannan Maluma da kanta da su Aunty Murja suka rako ni har wurin mota, aunty Kulu ta haɗa min maganin mata sosai ta mika min jakar, tun a hanya nake kuka har muka kusan isa gidan. Ya tsaya cak. "Please ko zaki daina kukan nan, kada su rena mana ke. Ki yi hakuri don Allah!" Share kwalla nayi nace mishi. "Ba kome Dan uwa." Muka karasa gidan a lokacin da muna isa ana kawo rabin saniyar bayan an cire na gashi, ina shiga kallo daya nayi mishi ba dauke kai, tasowa yayi yana faɗin. "Fisabiilillahi baki kyauta ba!" "Na sani kayi hakuri!" Na faɗa na wuce kitchen na cire nuna musu inda za ajiye min namar, sannan na koma daki na sauya kaya na fito na fara aiki, ba ji ba gani Wildat da wata baiwa Sa'ida muka cigaba da aiki, tuwon shinkafa nayi sai miyar kubewa busashe da farfesun nama saniyar da ya kawo, ina ganin aikin ya hau hanya na wuce muka yi sallah, muna idarwa, muka fito kuma cigaba da aikin kafin karfe shida, aka shiga kai musu abincin sannan aka fito da kular cikin gidan aka kawo min, murmushin takaici nai na shiga wanka, ina fitowa na gyara jikina na gabatar da sallah Magariba. Ina idarwa kawai na cigaba da azkar, yana dawowa na kai mishi na shi na zuba mishi, sai anan na lura da yana da walwala ashe chat yake da Nady, na ga ya mai da ni yar iska na tashi na barshi anan, nan sallah isha nayi na kwanta. Bayan nayi dogon karatun Alqur'ani don ina jin zafin rai sosai sai na koma karatu. Wurin karfe daya saura ina tsaka da barci ya tashe ni. "Ko zaki samu yi mana kunun kanwa, wai yarinyar tana ta kuka babu ruwan nono sai tasha ruwan nonon zai zo." Gyada kai nake ina kallonshi baki a bude, ina ga da zagina yayi da yafi saukin na ji shi na bawa iska ajiyarshi. Gyara kwanciyata zan yi ya ce min. "Baki ji bane?" Kasa mishi musu nayi ina kallon agogon wayata da nake kalla. "A wannan lokacin fisabiilillahi?" Shiru yayi can kamar wanda yayi zuciya ya mike tana faɗin. "Nadiyya da kika mata ina don niman gindin zama kika mata?" Shiru nayi ina kallonshi kafin na ce mishi. "Ni ce mai niman gindin zama?" A fusace ya juya ya fita, zura kafana nayi na sauko na nufi kitchen na zata zai bar bangarena ne sai na ga ashe yana nan, haka yasa na wuce kitchen Allah ya gani ban iya kunun kanwa ba, sai nayi amfani da salon tuwon masara da ake saka mishi sawa, amma ban bari yayi kauri ba, na tsinka shi kafin karfe biyu na gama na juye a wani jug na fito parlour na ajiye na juya dakina, alola nayi na gabatar da sallah nafilla,har lokacin bai saka kafa ya dawo ba, nima kuma ban nime shi ba, haka na gyara kwanciyata, sai naji babu dad'i amma da na tuna haihuwa fa aka mishi. Sai asuba ya shigo ya kwanta, zai fara addabata. Nayi maza na tashi tare da daukar hulata na nufi waje. Shima ya ji yadda naji, ina shiga kitchen na fara aikin hada wannan sauke wannan kafin ayi kiran sallah farko, na wanke wanke na markad'a, kasancewar bangarenta mutum biyu ne da ita na uku sai shi da faruq anan, sai masu tayani aiki. Da na daura kunun shinkafa, sai da ya dauko nuna, na rage mishi wuta sannan na wuce daki, har lokacin yana kwance bai fita ba, alola n a shiga nayi sannan na dawo na tadda sallah, shima jin za a shiga sallah ya tashi ya shiga ban daki ya sakarwa kanshi ruwan sanyi, ina sallah ya zo ya wuce, lokacin da na idar su Wildat suka shigo, kosai suka buga min na fara soya, sai farfesu da nayi bayan na gama na kalli Wildat na ce mata."ki tafi wurin Fulani karama ki amso kayan da zan zuba mata abincinta da kayan jiya!" Haka ta je ta amsa kayan har da kunun yadda aka kai haka aka dawo min da shi, murmushi nayi na hada abinda xan hada, da na fuskanci so take ta mori kayana n acewa Wildat. "Ki je ki ce ta kawo inda zan zuba mata abincinta." Can sai Kanwar Uwarta sun zo tana ta karewa kitchen dina da ko ina kallo tana yatsina fuska. "Zaki iya ajiye ko sai kin gama bawa idanunki abinci?" Sai kuma ta dawo hankalinta na zuba mata kome, yadda ta d'ago kullar tana tab'e baki yasa ni maza na haɗe rai. "Akwai wani abu ne?" "Wai gani nayi yayi mana kaɗan mu uku!" "Ok xan kara muku idan na ga kwaya daya ya fito billahi azim sai na warewa kowani dan kutumar bura uba hankali!" Ina fadar haka na ga ta nutsu, na zuba mata ina faɗin.."idan ba iskanci ba tsakiyar dare a hanani barci sannan a ce an dawo min da abinci ba aci ba ga yar iska? Ga baiwa? Tow wallahi shege kafasa!" Ina fadar haka na tura mata kome suka fita ita da Yaran, ina gama shirya na table, da ya dawo masallaci bai shiga ba, sai da ya shiga yayi wanka ya dawo ina wani haɗe rai ni kuwa na aro agadabuna, na daura a gaban goshi ba ta samu kwana biyu yana bin ta ba, sai gata nan ta sha kwanta cikin riga da skirt na atamfa ta shigo tana baza kamshi, ga nonon nan yayi tumtum.." My King kai ne kace dole a cinye abinda aka kai?" Ina jin shi juyawa yayi ya kalle ni ranshi a soshe, na haɗe rai ina shan kununa. "Ban gane ba?" "Matarka tana ta ma kanwar Mamana fada akan abincin da ba kawowa tayi daga gidan Ubanta...." Nata marasa ba, na wanke ta da mari cikin isa ina kallonta. "Akan me zaki mare ta Zainab?" "Akan me zata zagi ubana? Da nake girkawa ina bata ka gaya mata kayan gara nane da har yanzu bai kare ba? Ki ji inga miki ubanan ba rago ba ne, manomi ne sannan abinci kuwa ba zan kara ba ai ke mace ce ko danginki mata suka rako duniya? Basu iya ba sai dai a dafa a basu, su. Bude wagegen baki su ci!" Buge min baki yayi yana faɗin.."Na gaji!" "Nafika gajiya!" Na faɗa da ƙarfi ina kallonta da ta daina kuka tana murmushi, abinda tazo nima ta samu. Ina rike da bakina na kalleta tana murmushi ta ce mishi. "Shi kenan na ji ki yi hakuri, ba za a sake kawo miki sauran abinci ba, amma idan bai miki ba zaki daina zuba mana ma yayi!" Ya fita tana dariya kasa kasa. Tana fita ya hayyako min na fasa mishi ihu na fara watsar da kome na kan dinning table din, kamar mai aljanu haka nake watsar da ke haka yasa shi yayi maza ya rungume ni, na fashe da kuka. "Sake ni ka je wurinta tunda ka buge min baki saboda Matarka!" "Look!" "Look for hell!" Na faɗa ina kuka, daki ya wuce da ni, Allah ban san ta yadda kukan ya tafi ba, ikon Allah fadar ya kare kenan. Bamu fito da shi ba sai karfe sha daya saura ya wuce fada, ni kuma na kwanta huce gajiya, tuni barci yayi gaba da ni. Hayaniyar mutane. Tashi nayi na fito na ga Jakadiya tana tsaye ita da Sarkin gida. "Lafiya?" "Ai Fulani Babba wai yan uwan Fulani karama ne suka zo rama mata marin da kika mata." "Sai su zo ai tunda bakinta bai da linzami nima hannuna bai da hankali!" Na wuce abina. Ina parlour sai Yanzu abinda tayi ya kara dawo min rai, "assalamualaikum!" Mai Babbar daki ta shigo ranta a b'ace. "Tashi!" Ta fada tana me nuna min hanya muka fita da yake mayafina yana kaina. Waje muka fito ta ce musu. "Gata ku kashe ta!" Sai suka yi tsuru-tsuru. Bata kara magana ba ta wuce ta bar gidan, babu wnada yayi yunkurin motsi sai dai kuma cikin abinda bai wuce minti goma kacal ba, sai ga Alhaji Yarima da kanshi yana yana zuwa ya daka musu tsawa tuni kowacce ta kama gabanta suka koma gidan Ijlal ɗin. Ta kowa yayi ya ce min. "Y'ata muje fada!" Ba musu na shiga motar muka nufi cikin gidan, Mai Babbar daki tana kishimgid'e idanunta lumshe, Ijlal tana zaune tana ta kuka. Abbana da Umma suna gefe baban Ijlal yana zaune sai Hajiya Mardiya,kaina a kasa sai naji na muzanta. Ga Aunty Fa'iza da Goggo Zubaida. Zama nayi Ummi tasa aka bude taron da addu'a.. "Me ya faru ne?" Inji Abbana, kirarin da ake alamar sarki yana tawowa yasa kowa ya shiga hankalinsa. Da sallama ya shigo parlourn ya zauna a can gefen Ummin, Alhaji Yarima ya labartawa Abba abinda suka gaya mishi tun ranar da ta haihu nake jibgarta. Sannan suka kara da cewa jiya tafiya nayi na barsu babu abinci. Sai da suka gama tas sannan suka tambaye ni meye dalilana. Shiru nayi kafin na fara magana.."Na farko naga ba wani zaman lafiya da ita muke yi ba, batun duka kuwa idan ta ce bakinta ba zai daina saka iyayena cikin lissafinmu ba Allah ya gani ba zan ina.zagi ba amma ni da ita za a rasa mai gaskiya." "Kun ji ba! Ita Yar masu karfi da iko ko?" Inji Mahaifinta. Kasa magana nayi saboda abinda ya tokare min kirjina. Na ce musu " ya kuke so nayi? Idan akan yarinayr nan ce na ce xan rama abinda take yi sai dai a wayiwa gari gidan ya kama da wuta. How comes Yarinyar nan zata rufe ni da duka akan tana da ciki? Da a lokacin na rama sai an rufe ni na daki mai ciki, a haka na barta ta haihuwa ya zama topic of discussion, da aka ce na bar su da yunwa su me suke yi da ba zasu yi girkin ba, saboda kawai nayi magana ace bani da gaskiya." Kawai na fashe da kuka ina faɗin.."na gaji wallahi ba zan zauna ba. Idan na cigaba da zama ban san me zuciya zata saka ni ba." "Jiya ya muka yi da kai Salmanu Faris?" Ummi ta tambaye shi, "kin ce ta tafi sunanta za a kawo abinci." Ya fada a hankali, d'ago kai nayi ina Kallonshi a wani irin yanayi. Ban san lokacin da na kara fashewa da kuka. Ina faɗin. "Wayyo Allah na, na shiga uku wallahi gara na mutu ba huta da wulakancin nan!" "Me yasa jiya ka kira ta a gidan sunan?" "Ummi sun ce babu abinci, ba a kawo musu abinci ba." Juyawa tayi ga Kanwar Ubanta ta ce mata ."ya muka yi da ku?" Gyara zama tayi tana faɗin. "Tabbas an kawo abincin karyawa karfe sha daya an kawo na rana karfe biyu saura, na dare ma an kawo!" "Ikon Allah!" A hankali ta zuba min idanu ganin yadda nake kukan har da shagwab'a ina kara rungume Umma. "Hajiya Asma'u, yarki sai kin bata mama fa!" Aka saka dariya. "Kun dai ji abinda ya faru. Mai ya faru har Ikhlas ta mare ki?" "Wai kawai don nace tana kafa mana sharuddan akan kada a dawo mata da sauran abinci, nace ai ba daga gidansu tazo da shi ba!" "A'a ba daga gidan Ubanta ba ko?" Da sauri ta d'ago tana faɗin.."Allah ya huci zuciyarki ba zan kara ba!" "Da ke da ita waye yake niman wani da rigima?" "Ni ce, na je har bangarenta." "Alhamdulillahi, ina ga ku maza me zamu ce?" "Malam Junaid kayi wani abu!" "Ina ga zan tafi da Auta gida domin hankalinta baya kwance. Da sauri ya d'ago kai yana kallon yadda nake lafewa."ana jibi suna zata zo!" Kallon Mai Babbar daki yake yana son tayi magana amma bata ce kome na domin bai ga dalilin da zai saka a ɗauke mishi mata ba. A hankali ya buɗe baki zai magana Abba ya ce mishi. "Gidanka ne amma kuma har yanzu baka san yadda zaka tsaya ba, Zainab ba za a tab'a tayi shiru ba, sannan kai kuma ba zaka iya da gidanka ba akan me zan barta ana irin wannan zaman? Har ga Allah da Attahiru yana raye da babu abinda zai hana ba a warware auren nan a ayi ba." Gashi dai bai yi al'amar fushi ba, amma kuma maganarshi kamar wuta. "Malam ba za ayi haka ba, tayi hakuri girki ne kowacce tayi da kanta ba kare bin damo, tunda haka ba zai janyo zaman lafiya ba tow kowa ta girka da kanta, shima kuma ya san inda zai tsaya da kafarshi. Ya ci albarkaci mai babbar daki ta zauna ta kula da nauyin da yake kanta!" Inji Alhaji Yarima, yayi ta bawa Abba hakuri Nima Abba yayi min tas akan saurin hannu, anan yake bani labarin wani da saboda saurin hannu aka kai ga yanke mishi hukuncin zaman gidan yari har abada. Duk da haka na zata maganar girki ya kare ai ana sallamarmu da dare ina kwance ya shigo yana tambayana. "Don Allah ko zan samu farfesun bindin saniya ne Maman Gimbiya ce bakinta yayi kuraje an yi mata a wurinta bata iya ci ba shine nace ko zaki min na kai mata..... [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 76 Kasa magana nayi ban san lokacin da na kama dariya ba, na ce mishi."ba zan yi ba." Na faɗa kai tsaye, zuba min idanu yayi cike da mamaki yadda na fada mishi ba zan yi ba. "Ai ka daina mamaki na daina maka girki kamar yadda nake da, matarka ce ka koma wurinta ka zauna idan ka gama kwana biyunta ka dawo amma ba zanyi girki ba don ni ba baiwa ba ce ba kanwar Uwarta da Ubanta suna nan ba me yasa sai ni? Ok bari na kira Ummi na gaya mata abinda yake faruwa!" Ba musu na janyo wayata zan kira Mahaifiyarshi ya rike hannuna. "Na zata nafi karfin kome a wurinki ne?" "Saboda an maka haihuwa zaka lalata alakarmu? Saboda yarinyar can ta koma yar kunama mai ladabi da biyayya shine zaka manta da alkhairina har kana gaya min ina niman gindin zama? Saboda kyautattawa kake gaya min na zama mai yin abu don a san ina yi?" Murmushi nayi na zare hannuna.."Matarka ce ita, kuma uwar Yarka ka je ka yi duk yadda kake so idan ka dame ni sai na bar gidan nan!" Wannan kalmar kamar watsa mishi wuta nake idan nace sai na bar gidan sai ya zare hannunsa cikin nawa yana mai mikewa ya bar dakin. Daga wannan ranar na samu kaina, sai ya dauki fushi fa. Ni kuma na ce mishi bai san sunan masu sunan ba, na tattara kome na watsar, ban san yadda aka yi labarin ya kai kunnen Mai Babbar daki, sai dai tazo har gida ta bani hakuri ta ce min.."kiyi hakuri ki yi hakuri, nasan kina hakuri gaskiya na sani Zainab a matsayina na Maryamu matar Attahiru marigayi nake baki hakuri ba a matsayin Uwar shi ba, Zainab zan zuba kafaffuna a kasa don Allah ki yi hakuri!" Ganin zata sauka a kujeran na yi maza na rike kafar. "Wacece ni da zan ga wannan ranar? Allah ya dauke ganina akan ganin kin zuba kafafunki a kasa! Duk inda Uwa ta ke sunanta Uwa ko da kuwa ba ita ta haife ka ba, Ummi don Allah ki ce ya farka a barcin da yake yi, wallahi bayan nan bana bukatar kome sai addu'a." Addu'a kuwa tana yi,kuma tana kara yi kawai wata jarabawa ce idan ta zo sai Allah, haka muka rabu cikin amincin Allah. Ashe shima wanke shi tayi gaba da baya, ta yi mishi zagin tsamar miya, tare da gaya mishi ya kula da kansa ko yana ji yana gani a mai da shi sakarai. Sannan ta nuna mishi matuƙar iyayena suka ji zai san Allah da girma yaƙe. Haka yasa ya sauko yayi ta niman shiri nima a lokacin na dauko wuta na nuna mishi ai bai isa ba. Saura kwanaki uku suna ya dauke ni zuwa wurin mai babbar daki, bayan mun gaisa ta ce min. "Yawwa Zainab sannu ka maimaita abinda ka ce da safe!" Shiru yayi yana kallon inda nake kafin ya ce mata. "Dama na ce ko zaki roke ta ne tayi musu kayan snacks?" "Mai nace maka?" "Kin ce ba zata yi ba!" "Zainab me kika ce?" Ta juya gare ni.."Ummi kin yi gaskiya ba zan yi, nima wanda xan yi taron dangina na gama biyan kudin dazun kin gani!" Na tura mata payment recipe din sannan na ce mata. "A bangarena kuwa abincin da zan yi shima na janye abinci zan bada a ayi min domin kada a ce nayi na hana su nima kawo min za ayi! Jiya na shiga wurinta na ji tana faɗin wai na kananenaye shi tow ya je ga ta ga mijinta, su tsara kome ko Nady ce ta min haka kin ji na rantse da Allah sai na kyale ta balle shi da nake zaune a kasan shi,yarinyar da bata kyale shi ba bata kyale kowa ya zauna lafiya ba. Idan aka takura min wallahi zan gudu domin yanzu ji nake na bude idanu na ga bana cikin zanzabira yadda nake jin zuciyata tana ci da wutan nan." Mikewa zaune Mai Babbar daki tai ta ce min."zuciyar na zafi har haka ne?" Tashi tai ta wuce dakinta can sai gata dauke da goran ruwa fari tas ta mika min na amsa na shanye sai lokacin na ga an rubuta zam-zam, can ta kara kawo min wani ruwa a cikin goran ma amma shi wanan baki ne alamar rubutu. "Wannan sauka aka yi akanshi, wannan mahaifinki ya kawo a baki." Sannan ta juya gare shi cikin nutsuwa ta ce mishi. "Gashi nan idan kaso ka nuna musu cewa yar kake mutuwa akai zasu kore maka matar rufin asiri kuwa!" Ta haɗa min addu'a sosai sannan muka dawo ta kuma ce a nan cikin gidan za ayi abincin sunan, muna dawowa yayi ta niman shiri naki kuwa domin jikina shine makamina da ya matsa min nace mishi sai dai ya min da karfi tunda yana da karfi, jin haka zai ya share ni. Ana gobe suna aka zo aka min lalle da gyaran kai, har da jinina Aunty Yana, aka kuwa yarfa min kitso irin na kanuri, ya zubo har gaba. Lokacin da ake kitson da lalle ya shigo ai sai ya kasa nutsuwa masu kitson da lallen kyauta dubu dari dari ya basu, ni duk abinda yake kallonshi nake na san abinda yake yiwa haka. A bangarena gyara jikina nake shi yasa naki bashi hadin kai, bayan tafiyarsu, ina dafa taliya naji marana yana ciwo koda na duba bakona ne, haka yasa na gyara jikina na sha magani, nasan zai kwaso kafa yazo na ajiye park din always a gefen wurin kwanciyarshi, ai kuwa yana ganin haka lokacin da ya shigo ya kwanta rub da ciki domin naki yarda na bashi damar da zai rage zafi, wannan abin ya tab'a shi ainun. Da asuba, lokacin maran ya tab'a ni na farka na ga abin a tsaye, dauke kai nayi na sauka zuwa ban daki na gyara jikina nayi wanka. N a shiga kitchen na hada tea mai zafi na sha ba sugar ina tsaye sai gashi rungume ni yayi ta baya yana mai daura kanshi a kafadana. "I'm sorry!" Ya furta a hankali, tsigar jikina ne ya mike na yi shiru yana ta goga hancinsa akan wuyana. "Nasan nayi kuskure ki yi hakuri kinji, na gaji da wannan shirun naki is kill me every moment of Sec ina jin shi kamar fitar numfashina, am sorry Maisha!" Juyawa nayi na cire hannunshi a jikina ina kallonshi. "Ni ban yi mamaki ba, amma a zo a tsara maka magana a matsayinka na shugaba ka zauna a kai kayi min adalci? Meye baka sani akanta ba? Ko don ta haihu ko?" Bakinshi ya kai kan nawa ina jin ko brush bai yi ba ya haɗa bakinmu, kai wannan mutumin mugu ne, daga haka fadar ya ƙare, muka shiga shirin suna ya tafi massalaci, ni kuma na gyara gidana, na karya sannan na kara wanka domin naji daɗin jikina, masa aka kawo daga fada, a gurguje ya karya sannan ya shirya cikin wata farar shadda, ina zaune ya kawo min kayan nima, wata farar lace. Na shiga muka shirya a tare ya ce min, "maza mu karya zamu shiga cikin gidan tare ne." "Tow!" Haka na shirya tsaf, muka karya sannan na shirya cikin wata alkyabba muka fita, duk da ban yi kwalliya ba muna isa muka samu mai jego an cab ado cikin wata irin lace, ni kuma da mijin kayanmu kusan ɗaya, yadda na ga fuskarta yasa na gano akwai wata a kasa, can musu dakin mai babbar daki na shige na barta da yan uwanta, tana ganina ta sake fara'a ta ce min.."ya ce bakya jin dadi?" Gyada mata kai nayi ta miko min ruwan addu'a na sha, sannan ta sake tofa min fatiha na sha, na dan kwanta. Can wurin karfe takwas aka fara shelar an rad'a sunan Yarinyar Zaitunah, kallona Mai Babbar daki tayi ya mike min wani tire rufe da mayafi golden alamun ya tabbatar min duk lokacin da zan ga wannan tiren sako ne mai muhimmanci da kuma daraja. "Yanzu za a so a gaya miki sunan yarinyar ke kuma sai ki bada tukuici da wannan na samar." Ta daura min envalop, sannan ta cigaba da cewa. "Ita kuma Uwar Yarinyar zata kawo miki yar a bisa al'adar masarauta zaki fadi sunanta da kuma sunan da ya dace da ita a kirata. Sai ki bada wannan tiren tukuici da wannan, na sunan Kasancewar Fulani Babba!" Gyada kai nayi na cigaba da gyara alkyabba na, sannan muka fito waje, ina mamakin wannan abun wata rana haka nima xan saka dan wurin Nady haka. Murmushi na sake muka fita zuwa a parlourn, kirari ya iso ya ce. "Kirari ya zo ga Fulani Babba, ina son al'ummar gidan nan su shaida, an rad'a suna Zaitunah, Fulani Babba ki albarkace ni da abinda Allah ya baki!" Mikawa Jakadiya Iyaami nayi ta mika mishi ta d'ago takardan sama taba fadin. "Fulani Babba ta bada tukuicinta, sannan ta fita ta bude takardan aka fara kirga kudin kowa na ji ana rangad'a gud'a dubu dari cib, Hajiya Mardiya ta kalli Ijlal da take zaune ta ce mata.."ba a gaya miki cewa zaki kai yar ga Fulani Babba bane?" Yadda tayi maganar a dan fusace yasa ta mike a hankali ta kawo Yarinyar gabana, amsarta nayi na sumbaci kumatunta da goshinta, ina son yarinyar saboda kamar da suke yi da shi, na ce musu. "Allah ya raya Amiratul Zaitunah." "Sultanah dai!" Ta fada da karfi. Murmushi nayi na ce mata."Gimbiya Zaitunah kika samu tun shekaranjiya Babanta ya kirata da gimbiya na kirata Amiratul Zaitunah ne don gyara sunan da larabci." Na mika mata yar Amrah Yar wurin Hajiya Mardiya ta zo na mika mata tiren na rad'in sunan, ta ce min. "Mun gode! Allah ya kara lafiya da nisan kwana, ya bada zaman lafiya mai dorewa!" "Amin Captain!" Dariya tayi ta juya ta kai tiren sai gata ta dawo kuma ta zauna a kusa da ni. "Head girl, Amirah, Fulani Babba, Queen of Troublemaker! Sai gashi kin aure Sarki guda!" Murmushi nayi na ce mata. "Haka Allah ya nufa!" Murmushi tayi tana faɗin. "Na ji irin zaman da kuke yi, nasan kin ki ke mutum ce akan gaskiyarki, na san wacece mahaifiyarmu, abu daya zan roke ki, please ki rage saurin hannu, sannan sai wani abu daya da suke amfani da shi, duk wutar da Mijinki zai kwaso don Allah kada ki yarda ku yi fada a gaban jama'a ko a gabanta. Da ace kece kika same ta zan iya tayata fadar sai kin fita amma tunda ita ce ta same ki, zan biya alkhairin da kika yi min muna makaranta duk da bamu yi rabuwar dadi ba, wannan shine abinda zan gaya miki Please!" "Na gode Captain kuma Class president!" Girgiza kai tayi tana faɗin. "Na gode!" Ta juya gare su, murmushi Mai Babbar daki tayi yadda muka yi hira cikin fahimtar juna, sannan aka ce mu koma can gidanmu,suka fara tafiya na tsaya muka dan gyara bangaren Mai Babbar daki, na shiga ɗakinta na mata sallama ta riko hannuna ta ce min.."zauna anan ci abinci!" A hankali na bude masar ce ko ta gidan nan wani ci ba, a hankali na fara ci ina bata labarin inda muka san juna. "Na sani!" Ta fada tana murmushi. "Kin tuna ranar wata laraba da kuka yi fada da ita. Ya ga miki hijab kika ce ko Zanzabira zata hadu ba zaki yarda ba!" Kallon mai babbar daki nayi masa a bakina. "A ranar mun je ziyarar gani da ido, aka yi ta baki hakuri kika ce ba zaki yarda ba! Sai da Principle Hajiya Nuratu Abdulsalam ta zane ta. Sannan aka baki sabon hijab din kika hakura!" Murmushi nayi ina sosa kaina. Ta kara da cewa. "Shi kenan fada ya ƙare a lokacin kuna aji biyu ne ko uku?" "Biyu ne Ummi!" Na faɗa ina kokarin danne dariyar ta cigaba da cewa. "Da na dawo nake bawa Mai Martaba labarin yayi dariya ya ce ai kun tab'a haka da Abdullahi lokacin da ya ture ki ranar juma'a kun zo yawon juma'a ya bata miki takalminki, kika ce ba zaki yarda ba sai an biya miki! Wato ke a biya miki abu bai damunki haka aka wanke takalmin kika yi ta ihu da kuka ya lalata miki takalminki sai da Malam Junaid ya ce miki, ki yi shiru ko ya kira miki yan sanda wai a duniya kina tsoron yan sanda." Rufe fuska nayi ina dariya. Haka na ci abincin sannan na mata sallama ta ce min. "Zan turo mai kwalliya an jima!" "Allah ya saka da alkhairi!" Ha fito daga dakin na samu Aneesah da Daulah sai Ilham. "Ke yanzu baki ji kunyar wanzuwarki anan ba? Kin shiga kin fita kin hana mai haihuwa nutsuwa da mijinta, fisabiilillahi haka ake rayuwa?" "Lokacin da ta gyeta muku karyan namiji zata haifa baku yi mamaki ba wanzuwar Ya mace ba? Sai ku rufe idanunku kuna niman aibuna, idan kun ga ba zaku iya bata shawaran arziki ba, shi kenan amma kada wata yar renin hankali ta min Magana na gaya muku!" "Ke bama son rashin kunya uban waye zaki gayawa magana?" Inji Ilham. Murmushi nayi nace mata. "Kada ki sako iyaye cikin wannan lamarin. " A fusace ta ce min. "An sako don Ubanki!" Ai kuwa na kifa mata mari. Daidai fitowar Mai Babbar daki. Su Aneesah sun mike dole suka zauna suna kallon takaici. "Kika mare ni?" "An mare ki, zaki rama ne? Rama tow!" Na isa gabanta.." Ubana ba sa'an wasanki ba ne, idan kika sake barin jakin bakinki ya zagar min uba sai na gurje shi tas!" Na juya na cewa mai babbar daki. "Na barki lafiya!" Na fito, Faruq ya kawo ni gida, sannan ya bani hakuri, ashe bayan fitana Mai Babbar daki ta kira shi ya shigo ta gaya masa abinda ya faru, idan bai dauki matakin cin zarafin da Ijlal take kawowa cikin zuri'arsa ba zata yafe musu shi, ba shiri ya hukunta su sannan ya ce suka sake wani abu ya taso sai ya haramta musu shigowa fada na tsawon shekaru goma, ita kuwa mara kunya ya ce ya bata wata gudu ta fitar da miji ko ya bada kyautata. Yayi ta bawa mai babbar daki hakuri. Tunda na koma na kwanta wurin karfe sha biyu aka zo aka amshi kayan da za a zuba abinci na tura Wildat da su, domin a kula min da kaya na. Bayan tafiyarsu wurin ƙarfe daya sai ga Kanwar Maman Ijlal ta shigo suka ban santa ba ta kawo min soyayyen nama da hanji, Jakadiya ta amsa ta ce min. "Dama muna son don Allah a bamu aron kula ne ashe basu ga nata ba. Ina ga an sace ne!" A hankali na tashi zaune na sake murmushi na ce mata.."Na gode Hajiya amma ni Iyayena sun hana ni bada aron kaya ki yi hakuri yanzu a je kasuwa a sayo mata matar sarki guda bata da abun fita kunya ai akwai matsala!" Na faɗa ina gyara kwanciyata. Haka suka fita jiki a mace. Wurin karfe biyu aka kawo min abinci a wasu rubabben kular da suka sha duniya mikewa nayi na ce musu. "Ku yi min waje da su!" Na ja mayafina na rufa musu baya kai hatta duk wani kayan da aka kai can sun kai mata, ina shiga na gansu a tsatsaye. Ina ruwan tauraruwa mai wutsiya. Murmushi na ji na cewa bayin. "Waɗancan sune Malam Junaid Gobir ya sayawa yarshi Zainab Junaid Gobir, maza ku wuce da shi nace!" "Haba baiwar Allah!" "A'a sai dai baiwar shaidan, maza ku yi min waje da kayana. Gudun gori Ubana da yake tootpie dinku ya saya min. Wai ma wani isasshen ne ya baku shawaran daukar kayana?" "Ni ce!" Inji Aneesa tana wani famkama. "Ai ko Salmanu Faris bai isa ba, balle ke kanwarshi, wallahi kika takale ni zanzabira da kewayensa yayi mana kaɗan, Aneesah kin yi kad'an kin yi tsararo na yi da ke, kaya kuma nawa ne, idan kika sake na d'aga muryata ba iya zanzabira ba Unguwar Malamai sai ta girgiza." Na taka gabanta. "Dube ni da kyau Ubana bagobiri ne, ko zuwan Musulunci ba a ci mu da yaki ba, ke turawan mulkin mallaka basu same mu da sauki ba, idan kika kara min shigar sauri zan rufe idanuna na miki dan kutumar buran duka a cikin gidan nan, i don't care kin girme ni amma zaki ga bita uba idan ban hana ki shigowa Zanzabira har na tsawon rayuwraki ba ki shiga sabgata ki gani!" Na juya ga Ijlal da take zare idanu na taka gabanta. "Wallahi kika kara shiga kasuwata ba tare da na kasa kayan gwarina da ke ba, zaki sha mamaki ke sunana idan kika ji sai kin bazama da gudu, idan kina can kasa ki kiyayye na shuri, idan mace ta isa mace da kayanta take alfahari ba da na kishiya ba, ana alfahari da kayan kishiya ce idan da zaman lafiya yadda baki so zaman lafiya ba har abada ba zaku tab'a samun zaman lafiya ba ." Na saka aka tattara min kayana muka bar bangaren wata babbar mata a cikinsu ta ce musu. "Idan da kunso zaman lafiya da kun fitar da Yarku kunya me yasa zaku tab"a mata kayanta? Kusan cewa basu zaman lafiya, duk da Hansai ta je ta ce ba zata bada ba me yasa zaku daukar mata kayanta kome ta ce fa ta fiku gaskiya kayanta ne kuma irin wannan gidan dole kowacce mace ta shirya kayanta da na fita kunya, ni ban san me yasa kuke haka ba, tun kafin haihuwar nan ake cewa tayi kaza yanzu kuma don kuyi amai ku lashe zaku amshi kayanta. Allah na tuba har iyaye da kakanni abin gori ya zauna." Janta daki suka yi har da Aneesah ta ce mata. "Maza kira shi ki gaya mishi ya dauke miki kular abincin da aka kawo miki, yazo don ta ce zata aikata kome ki yi kuka." "Ai kuwa wallahi ba zai tab'a bata kular Ikhlas ba sai dai ku hada su faɗa." Inji Amrah. "Lallai ma baki san yadda yake son Baby Amiratul Zaitunah ba ne!" Inji Aunty Fa'iza, Aikuwa Daulah tana shigowa ta rike hannun Ijlal. "Kada ki kira shi kayanta ne, idan aka bincika aka san gaskiya tow wallahi na lahira sai yafi ki jin dadi Aneesah, ke kuma zaki zubar da sauran darajarki." Fauce hannunta tayi tana mai girgiza kai. "Idan da ina da hali sai na kashe ta, ko na rabata da mijina har abada. Mafita kaunarshi na fita son shi ko wancan juyar don nasan ba zata tab'a haihuwa da shi ba ne yasa nake kyaleta wannan da koda yaushe zata iya mallakarshi ta hanyar haifar Yara maza, don haka sai na kirata tunda tsoronta kike ji." Ta danna numbershi.................. *08130269641* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 77 Idan akwai babban kuskuren da Mai Babbar daki tayi shine na aurawa Salmanu Faris Ijlal domin kuwa tayi haka ne don cusawa Yar Malam Junaid da shi kanshi takaici sai gashi reshe ya juya da mujiya, sannan kiyayyar da ta nunawa Ikhlas farin zuwanta gidan laifin Ikhlas ne ko yayya bai da ce ta rena Mai Babbar daki ba, wannan abin ya saka Yaran mai babbar daki suke against sun Ikhlas babu dan da zai so a rena Mahaifiyarsa, wannan yasa Aneesah take jin haushin Ikhlas, har take hada kai domin ayiwa Ikhlas abu, sai dai bata gane cewa hada kai da Ijlal shine the worst part na destroying Dan uwanta. Yana d'aga wayar Ijlal ta fashe da kuka tana faɗin. "Don Allah ya kake so nayi? Ya kake so nayi da rayuwata? Ya zan yi na nunawa matarka bana son tashin hankali.? Ya za a saka min abin suna a cikin kuka tazo cikin al'umma zata tozarta ni don an saka min abinci a cikin kularta. Don an saka min abinci a cikin kayanta haba don Allah me nayi da zafi ne?" Murmushi yayi mai sauti ya ce mata. "Kuskuren kenan tab'a mata kayanta, kowa ya tsaya akan abunsa, sannan kowa ya tsaya a inda yake Zainab bata shiga harkanki ina tsammanin tunda kika haihu nan sau biyu ta shiga bangarenki ko? Haka yana nufin ita tasan kanta, batun wani ya tab'a abun wani na haramta tun ba yau ba, abinci kuwa kowa ya rike kansa na yi magana da Chefs ke da ita da Nady, bana son ki kara kirana kina gaya min ta miki wani abu tunda nake da ita bata taɓa kirana ta gaya min anyi wani abu a cikin gidan ba, amma ke dabi'arki ke shaidaniya ce. Idan kika ishe ni zan sauke igiyoyinki da yake kaina, wallahi na gaji da halinki." Ya kashe wayar bakiɗaya, sai kunya ya kamata, tayi ta zare idanu. "Na gaya miki kada ki kira shi, amma Aneesah ta zuga ki, idan da baya son Ikhlas da tuni sun yi waje da ita, tunda ya dage yana tare tow kaf duniya babu me iya dakatar da wannan lamarin, ki godewa Allah yana son yarki wallahi yadda yake jin kanshi akanta kaf duniya babu me tab'a ya sha da lafiya. Tunda Uwar miji tana tare da ita!" Shiru suka yi daula ta cigaba da cewa. "Ni daga yau na fita harkanku, tunda baku da burin da ya wuce hada husuma duk fadar da ake yi a gidan nan Zainaba ce da gaskiya, duk da haka baku gani ni ba zan iya zama cikin munafunci ba!" Ya saka kai ta bar dakin tana fitowa ta samu Yar aikinta da Yarta suka wuce wurin Ikhlas. Ina gyara parlourn sai ga Yeemar, murmushi nayi mata ina fadin. "Yan mata Bro Yazid!" "Ke kyale ni!" Ya shigo tana nuna min kaina. "Ke fa kina wuta ki ga yadda kika hadu shegiya ta ji kayan aiki na musamman, wato Ubangiji yasan dalilin da ya halatta aure ya haramta zina da wasu dangoginta." Murmushi muka yi muja, na kira Wildat suka tawo daga kitchen. "Allah ya baki nasara gamu nan!" "Bakuwa zaku zubawa abinci!" Haka suka shiga kitchen suna zubo mata kamar yadda na gaya musu, muka baje a parlourn. Hira da ya shafi makaranta muke da bayanin da muke zamu shiga makaranta da batun zuwa bautar kasa. "Assalamualaikum!" Juyawa muka yi cike da mamaki, Daulah ce da Kubrah tare da Bilqis suka shigo sai wasu bayi shida dauke da kayan da zasu kaiwa Mai jegon, "Wildat!" Na kira sunanta, ina mai mikewa na ce musu. "Amin waalaikumunsalam, barkanku da zuwa ku iso ciki!" Na fada ina mai juyawa na kalli Wildat kafin nayi magana ta juya kitchen din, sai gata da jakan ruwa ta zo tana ajiye musu cikin girmamawa ta koma ta kawo musu snacks tana jera musu, bayan ta koma sai gata da abinci tana kawowa ta ce min. "Allah ya baki nasara an gama;" "Na gode!" Ta juya zuwa kitchen, yadda na musu Barka da zuwa na ga sun waji share nima haka na share nake ta hira sama-sama da Yeemar, tana gamawa ta mike zata kitchen na amshi flat din muka wuce tare, sai lokacin suka sake suna cin abincin. Amma daga can aka kawo fa. Hayaniyar da muka ji a parlourn yasa muka fito, Ijlal ce take musu rashin kunya, ganin haka na juya abina. "Tass!" Naji ƙarar mari, fitowa nayi naga Bilqis a tsaye tana tsumma. "Idan Aneesah ta sayar da kimarta ni jinin zanzabirawa ke yawo a jikina, kazamar yarinya da ke zaki zage mu ki ce mana kwadayi ya kawo mu! Ki sani ni ban daukar reni ko hayaniya na gaya miki, bangaren Zainaba muka ga zamu zauna kazama da wannan low life dinki an wanke ki an kawo ki cikin arziki da yake baki iya ci ba zaki zauna kina iskanci akanki aka fara haihuwa? Banza kazama wacce bata san ciwon kanta ba. Ke kuma Aneesah kin manta abinda Ya Faris ya fada kenan?" Rudewa tayi ta fara ƙoƙarin bayani tasan Bilqis ba sa'arta ba ce dayawa suna faɗin da ace Bilqis a Namiji ta zo tow za a sha fama da ita domin mulkin yana bala'in tasiri kanta kasancewar Uwarta yar Sarkin Hadejia ce. Suna cikin manyan empire na kasar hausa. Fita suka yi, na wuce kitchen muka gama abinda zamu muka fito parlourn. Wayata da take hannun Yeemar tayi ƙara dauka nayi. "Ki zo ina jiranki!" "Tow Allah ya baka nasara!" Na koma dakina na sauya kaya atamfar Sharaton na saka wacce aka mata dinkin riga da zani, rigar har gwiwata na yafa babban mayafi na gyara fuskana a madubi sannan na shafe jikina da humra da turare na fito, "bari na je na dawo yana kirana!" "A dawo lafiyar Uwar Magajin zanzabira!" Inji Yeemar. "Ke dai Allah ya wadaran bakinki!" "Banda gardama ko na agwagwa za a sake dauka ba laifi muna nan tare!" Juyawa nayi na kalli gefensu Daulah suma Murmushi suke na fita da sauri don ya sake kirana ina sakawa a kunne ya fara mita, da sauri na nufi bangaren shi daidai shigowarsu Umma da Hajja da yan gidan. "Sannunku da zuwa ina zuwa!" Na wuce bangaren shi. "Ina zuwa " na samu Ijlal tana kuka zama nayi ina kallonshi. "Zainab lafiya?" Ya tambaye ni a sanyayye. Zama nayi a kafet a gabanshi na daura kaina akan cinyarsa. Shiru nayi tare da lumshe idanuna. Yadda take kuka sai na tsinci kaina da sake wani irin kuka mara sauti har har jikinsa yana wani irin rawa. Bakiɗaya ya rufe tare da janye kafarshi ya cincibo ni daga kasa ya ajiye ni a kujerar da yake zaune, bakiɗaya ya kidime ita kanta sai gashi ta daina kukan ta tsaya tana kallona. "Kawai zan bar maka gidanka, ka ji da Matarka na gaji ba zaku kashe ni ba, ni dama can ba son aurenka nake ba. Asalima kai kanka kasan bana sonk..." Bakinsa naji a cikin nawa, cikin wani irin tattuasar kiss yake cinye min baki da harshena kamar zai hadiye ni. Cak ya dauke ni zuwa dakinshi domin har lokacin ture shi nake zan kwace bakina. Yana zuwa dakin ya ajiye ni a bakin gadon. Har lokacin ban daina kuka ba. Kanshi ya daura a kirjina. "Kiyi hakuri!" Ya fada a hankali, wani irin kuka ne ya kwace min wanda ban san dalilin yinsa ba. "Kayi alƙawarin hanani kuka, zaka tsaya min dare da rana me yasa ka gagara tsaya min a yanzu? Ka manta Awatif ba zata iya cutar da koda kwaro ne! Ka manta yadda ja ajiye ni na tsawon ƙarni me yasa?" D'ago kai yayi, hasken da ya gani cikin idanunsa har cikin kansa yaji shi a hankali ya dafe kanshi da karfi yana mai rintsa idanunsa, d'ago kai yayi idanunsa Jajjur. "Me aka miki kike kuka?" Ya tambaye ni, "Kawai!" Rike hannuna yayi yana shafawa. "Ya isa haka! Ki mishi uzuri shima dan adam ne kamar ke, Idan ya tsaya miki rayuwarki su tafi haka shiga hatsari, yana sonki sosai kuma zai so ki, ki mishi uzuri shiru da kika ji kwana biyu b son rai ba ne, shiri ake kanku." Shafa fuskana yayi ya cigaba da cewa. "Salamanu Faris yana sonki, sai dai duk yakin da yake a tsorace yake kada ya rasa ki! Boye rauninsa yake wanda ke ce rauninsa, ke yake boyewa amma kin kasa gane haka. " Yana gama fadar haka ya daura kanshi akan cinyata, tare da zama ya kama barci. A hankali nake shafa kanshi ina jin wani irin tausayinsa. Ganin barci ya dauke shi, a hankali na gyara mishi kwanciyarshi, na saka mishi pillow a kanshi. Wannan ja bargo daga gadon na lullube shi domin yana kwance a kasa ne, koda yake kasar akwai darduma mai laushi, haka yasa ya cigaba da barci, a hankali na bar dakin na ja kofar na rufe a bakin kofar na samu Faruq. "Don Allah yana hutawa kada wani ya shiga." Gyada min kai yayi, na nufi bangarena, sai ban shiga ta babbar kofa ba na bi ta baya, na wanke fuskana sannan na nufi parlourn da ake ta hira ana raha. "Kaga Fulani Babba mai kwalliya tazo tana ta jiranki!" Gyada kai nayi na nufi wurinsu Umma na gaishe su naga gabansu da abinci. "Sannu Ummana, Kawata ya kike?" Na tambayi Hajja, tsaki tayi ta juya min kai tana faɗin. "Ban da cin amana kina ganina kika dauke kanki" "kiyi hakuri takawa ne ya kira ni!" Tura baki tayi tana faɗin."ai shine kenan kulawa da Murja zasu zo an jima!" Murmushi nayi na dauki wayata da ake kira. "Ok shigo mana!" Abinci aka kawo min wanda na bada odar, aka min. A hankali aka yi ta shigo da shi. Aka sake zuba musu Wildat suka shiga da abincin kitchen, nima na wuce daya parlourna aka min kwalliya bayan na sauya wata lace na cikin kayan aurena. Sannan aka kifa min dauri ya zauna gashina ya sauka a bayana. Lokacin da na fito masu gyara wurin walima yayi, na ji yana cewa zata yi walima a harabar gidanmu, don harabar gidanta bai da girma nawa kuma ya haɗa da na Nadiyyah ne, haka yasa aka fara gyara wurin kamar farin balloon pink da white, sai ga wurin kafin wani lokaci an gyara wurin ko ina yayi kyau, da yake lokacin da ake kawo abincin yan uwan Ijlal sun gani ba sai rikici ya tashi ba, har wurina Hajiya Mardiya ta shigo wai a tunaninsu abincin da za a yi a wurin Walima ce aka kawo min na rike. Lokacin da suka shigo an gama min kwalliyar. Kallonsu nayi yadda Hajiya Mardiya take hura hanci yasa na zuba mata idanun. "Abincin da za ayi rabonsa a wurin Walima muka ga an kawo miki!". "Maman Amrah ke babba ce kuma duk lalacewa Amrah mun yi zaman makaranta da ita, sannan abincin da kike magana a kai ni na bada kudina ayi min, don Allah ku tafi kada ku kirkiro wata fitina!" "Su waye fitanannun? Su waye zasu kirkiro fitina?" Murmushi nayi na koma kujera na zauna na daura kafana akan ɗaya. "Jakadiya!" Da sauri ta iso. "Maza ki ce sarkin dogarai yaso yayi min waje da wadacan yaran, su bar min Hajiya Mardiya!" "An gama ranki shi dade!" Ta fita da sauri, na kalli Hajiya Mardiya na nuna mata kujera. "Zauna!" Yadda nayi maganar sai bata yi musu ba, a dai-dai lokacin da Sarkin dogarai ya shigo yayi waje da kowa na parlourn na kalli sauran jama'ar a parlourn. "Don Allah ku bamu wuri!" Ba musu suka wuce daya parlourna. Na gyara zamana ina kallonta da kyau. Murmushi nayi na kalleta da kyau kafin na ce mata.."Ba kuskurena bane ko na ƙaddara da ya shigo da Ijlal cikin gidan nan, sai dai kuskure ne da kika shiga harkata ko kike saka tana shiga harkata. Tsaknina dake bani da wata matsala. Amma abinda kike so a cikin gidan nan ba zai yiwu ba. Kome kika ga yana faruwa bani da lokacin duba shi, amma kina shiga harkata. Ijlal bata aikata kome sai da saninki, abu daya xan gaya miki Mai Martaba yana hutawa sannan kuma bana son a kirkiro tashin hankali, na kara fada domin ki fahimci abinda zai wargaza farin cikin Yarku, ta kula da yarta da yarta shine matsalar, gidan nan iya ruwa ne fidda kai, ni ina tausaya mata domin ita ta same ni, na kuma san tabbas aiki yana gabanta. Domin Tabbas idan ban kuskure jiba Mijinta aure zai kara, shin dani zata yi kishin ko da ita wacce zata zo, Maman Amrah ban shiga sabgarta ba kada ta shiga nawa. Sannan ki ja mata kunnen Allah subhanahu wata'ala ya ce ku shirya makircinku shine mafi sanin kowacce makirci. Idan tayi min ta sha gobe ban san inda za ta yi ta sha ba zaki iya tafiya!" Haka ta fita har zata kai bakin kofar na ce mata. "Mijinta ya gaya mata abincin da za ayi a walima ya biya ayi kome hatta inda aka kai nawa da nata da bambanci, ki tambaye ta hala ta boye muku ne!" Juyowa tayi tana kallona cike da mamaki, gyada mata kai nayi ina nuna mata hanya. "Zaki iya tambyarta! Ki ja mata kunne idan ta ce zata yi dani zata wahala ma gaya miki ne a matsayinki na Uwa, kuma a matsayina na Fulani Babba, ba umarni ba ne shawara ce kyauta" Fita tayi a fusace, sannan na tashi na nufi parlourn dole na tsaya da kafana dole na kwaci kaina. Ni ce kaina nice zan tsayawa kaina dole naso kaina na koma ki kowa idan ina son na zama nice a filin. Ina shiga na samu suna ta hiransu kamar irin sun saba da junansu for long time. "Ku fito!" Muka dawo parlourn, a hankali gidan ya fara samun baki matar Salim da Abdulhafiz suka zo, Mai Bauchi ma na ji da shi aka yi radin sunan kafin wani lokaci an cika bangarena har waje, Nady dama tun haihuwar muke waya da ita har take bani labarin gorin da Ijlal ta mata, wai ai ita da haihuwa sai dai tayi kashi a masai. Murmushi nayi nace mata Allah ta kyauta. Taso ayi sunan da ita na ce mata a'a tayi zamanta muna bukatar cikinta da ita kanta. Bayan anyi la'asar na sauya kaya, wata kamfala na saka daga Dakar aka kawowa Mai Babbar daki, ana gab da za a fara walimar ta aiko mana ni da Mai jego da kuma na Nady aka kai bangarenshi, ita mai jego taci buri akan kayan sunanta musamman da aka gaya mata nayi wanka anyi min Makeup, fitowa aka kara gyara min kwalliyar da daurin dan kwalin, a kalla kudin kampala zai kai Naira dubu dari da wani abu ban da aikin da aka mishi. Ina da takalmi da jaka da na saka a kan kayan na yafa mayafi, muna shirin Fita Faruq ya zo. "Yana son ganinki!" "Ok?" Na gyara zaman mayafina da jakar na rike don pose ce a hankali na fito daga cikin gidan ina take mishi baya, a harabar gidanshi na same shi da ita da mai daukar hoto sai yan uwansa. Wani ikon Allah sai ya kasance duk lokacin da muka saka kaya ana samun code dress da ni da shi, haka yasa ina zuwa kayan jikinshi skyblue ya shiga da Kampalar jikina wanda shima fari ne da ratsin skyblue. Mayafina fari ne haka takalmin channel ne fari. Sai white gold da na saka a wuyata da sarka da abin wuyar. Hoto aka dauke mu, mu uku sai ni da ita tunda na lura bata son bani babyn, yana rungume da Babyn aka mana da shi na daura kaina a kafad'arshi na lumshe idanuna. Sai wanda nayi ina dan kwance a kirjinsa ina kallon fuskarshi, ina wani murmushi. Da kuma wanda aka min ina kallon babyn ina gyara mata bam dinta, ba sai Mai jego ta koma gefe ta zama yar kallo ba, ai wallahi ni da ita babu shi babu gani. Wani hoton da muka yi da shi mun dan hade goshinmu da shi. "Best couples for year!" Inji Bilqis tana mai gyara hoton ta daura a kan IG dinta, kafin wani lokaci an shiga mata like da comments, kafin ta daura na mai jegon. A can ƙasar comments din wata ta ce. "Kutumar Uba, Ikhlas de troublemaker ta cinye yarinyar nan wanka, wayyo Allah my friend kun ga Amira Kuma Head girl ta kankarowa Brighter children model school daraga sai dake Troublemaker!" A hankali wasu side suka fara Comments wata ta ce, "ba ita aka sake hoton nude dinta ba kwanaki?" Wata ta ce mata. "Da alamu tsohonki ya ajiye kudin beli na masarar da zai ci na tsawon wata uku zai kare a tsakanin kotu da police station." "Toh dai ku rufa mana asiri, Princess Billy ce ta daura kada ku ja ayi trace number mutum har kabarinsa!" Wato lokacin da video ya fita Princess Billy tana cikin wanda suka saka ai yi ta kama yara ana cin ubansu, ita fa mulki a jininta yake shi yasa bata shiga harkan kowa haka ta saka a page dinta na Tweet inda aka gwabza wata arniyar turanci tare da kiran kiran Fulani Babba da lambar yabo da iya sanin kanta. Gajiya nayi na ce mishi. "Zan koma ku karasa da uwar Baby!" Ina fita ta fashe da kuka, takaici ya sa shi barinta nan ya mikawa Bilqis babyn ya shige, Daularh da Kubrah suka ja tsaki suka barta nan tare da kiranta munafuka, idan dai Ikhlas ne bata ga kome ba don kaniyarta. Ilham da take rike da jakarta ta bata tissue ta goge hawayen tana fada mata. "Idan kika cigaba da nuna rashin hakurinki kowa zai juya miki baya. Yana da kyau ko zaki nuna yanayin an miki laifi ba ta kuka ba shima zai gaji da bin bayanki sam baki iya acting ba gashi kowa ya fara ganin laifinki wallahi wacece Ikhlas da zata saka ki kuka?" "Amma kina ganin abinda tayi min ta kwace min mijina da Y'ata!" "And so what? Idan kika ci gaba da rashin hakuri zata kwace kowa da kyawawan halaye." Haka suka fita kowa ya ganta yasan tayi kuka, kowa mata Babyn aka yi suka ta hoto kafin Malamar da aka kawo tayi nasiha, tayi nasiha sosai har da maganar bin bokaye. Tayi magana akan illar shigar mata mugun yanayi wanda yake kawo a haifi yara wrong path. *08130269641* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 78 Yadda ta nuna mana kuskuren da mata ke yi akan namiji yasa ni jin tsoron Allah ya kamani, na kuma saka a raina namiji ba zai zama sanadin shigata wuta ba. Haka tayi wa'azi mai shiga jiki. Tana gama nasihar aka fara raba abinci, hankalin mutane ya dawo jikinsu. Inda nake aka kawo min Babyn cikin girmamawa. Na juya ina kallon Yeemar. Matsowa tayi tana min magana."ki yiwa Aunty Shukrah da Nu'aymah magnaa su kawo kayan nan!" Haka ta wuce wurinsu, ta gaya musu aka shiga cikin gidan aka fara fito da kayan da nayi na Amiratul Zaitunah. Ana kowa min na nuna mike a hankali na isa gaban Dangin Ubanta. Na mikawa Bilqis Yarinyar cikin mutunttawa na ce mata. "Gashi nan a mata ado da kwalliya da shi, Allah ya rayata tafarkin addinin Muslunci." Aka shiga ajiye kayan a gabanta. Bayan na koma mazaunina itama ta mike aka bata mic ta ce min. "Mammy muna godiya domin kin cancanci a kira ki da Mammy domin ba kowa bane yake iya ajiye kome ya rungume alkhairi domin a zauna lafiya. Gaskiya matuƙar aka cigaba da zama haka gidan Dan uwana kuma mai martaba ya samu tubali mai kyau da har karshen rayuwarshi zai yi alfahari da samun mace irin haka. Irin wannan alkhairi da yawa haka! Mun gode sosai." Sannan ta juya ga kayan su da aka fitar ta ce. "Baya ga wannan, Mai Babbar daki ta bawa Amiratul Zaitunah, gida a sabon unguwar GRA, wato new g.r.a, sai kyautar zunzurutun kudi naira miliyan daya ga Uwar Amiratul Zaitunah, sai sai Fulani Hadizatul kubra ta bawa Amiratul Zaitunah kyautar fili ga takardun da kudi dubu dari biyar, sai Fulani Balkisu ta bawa Amiratul Zaitunah kyautar shanu biyu da raguna biyu babban gidan gonar kifi a tsohuwar Fadama! Sai Fulani Zainab Fulani karama ta bawa Amiratul Zaitunah Kyautar kudi da sarkan gold da kudinsu ya kai miliya daya da rabi. Wannan sune abinda iyayen suka bada wannan akwatinan kuma namu ne muka hada sai na Baban Amiratul Zaitunah gashi nan guda goma sha biyu, na mu goma goma gasu nan, sai na Fulani Babba itama guda uku Allah ya raya Amiratul Zaitunah. " Wani irin dad'i ya cika ran Ijlal ko ba kome an kankaro mata darajarta, haka yasa har aka gama taron Gimbiya Bilqis ta ce na tashi mu zaga na gaida iyayensu. Mikewa ina gyara zaman mayafina, ta fara gabatar min da Yan uwan babansu mata, ina gaishe su tare da mika musu Yarinyar wai a bisa al'adar masarauta nice zan zagaya da yarinyar ana saka mata albarka,, ina godiya nan uwar jinjira ta sake cika tana batsewa, har muka gama aka dawo da yarinyar muka mai da ta wurin Uwarta da take hararana ita da fukafukanta, haka aka yi taron lafiya da za a tashi aka bi ko wani table ana raba musu kayan suna wai ita kanta Mai jegon bata sani ba, tsakanina da Uban Yarinyar aka yi da faruq, jaka ce da turmin atamfa mai hoton babyn ita ɗaya sai hoton Ubanta a kasa, nan suka yi ta zagina suna ganin na tare kome tow ko ita bata san cewa zai yi wannan abin ba, kuma ai ya bata kudin da tace zata yi abin rabo, gaskiya a cikin jakar har da takeaway da kayan makulashe, sai gift kala kala, ana haka sai ga yan uwanta suma sun dauko na wurinta suka yi ta rabawa. Dama ni tun da aka kawo Faruq ya cire min ya ajiye a wurin mai gidan, shi yasa da aka zo rabo nace kada a bawa yan gidan mu, amma ita don zallamar mutanenta har akwai masu karba, bayan an tashi na tabbatar an sallami kowa Hajja sai mita take tana faɗin. "Fisabiilillahi Abu baki da imani, haka kika mana asarar takwai nan idan da kirista ne yayi haka sai a ce don baya kallon gabar ko bai da imani amma kina musluma kika ci amanar addininki tow dai kada ki zama wacce aka saukar da ayatul munafukai akanta. Wannan ai rashin mutunci gara da ban gayyato Tarasulu ba domin da na muzanta gashi na gaya mata har da takwai dinta zan kawo mata kada ta ji kome domin mijin jikata aka yiwa haka!" Daulah kuwa ta ce mata. "Gaskiya ba a kyauta miki ba, ina laifin a baki naki tun kafin a fara rabo, sai ta ce kada a baku yanzu don Allah meye ribar haka gaskiya wannan ba halin muslmin kwarai ba ne " "Yo ko kirista na kwarai ba zai aikata wannan tuggun ba, domin ina ganin lokacin da take kyafta musu idanu tana musu alama da hannu, tow buni ya tabbata da mai zunde mai rad'a irin gani shagirigibau kada a bani na ce a kara min ina ganin wanda aka basu guda goma ma!" Shigowa naji Daulah tana ƙara faɗin. "Gaskiya ayi miki adalci!" Da yake wasu suna sallah itama Hajjar sallah tayi take ta rigima, da sallama ya shigo suka amsa mishi, Faruq ya shigo da babban buhu, cikin niman rigima ta ce mishi. "Salamunu faransa, fisabiilillahi akwai adalci cikin lamarin takwara kuwa? Ace anyi rabon arzikin a gidan nan haihuwar Gimbiya Zaitunah amma a hanani takwai, gashi ja gayawa Tarasulu da kawayenta zan kawo musu takwai da kayan dadi da aka yi a gidan jikata. Amma yarinayr nan da yaƙe babu Allah da Annabi Muhammadu Rasulullah Sallallahu alaihi Wasallama, a ranta yarinyar nan ina kallon take zunde da yafice da kyafce wai duk kada a bani. Don Allah ka gaya min gobe na sake zuwa gidan nan idan an yi haihuwa? Ni jikar mai kalwa!" Murmushi yayi yana kallonta ya ce mata. "Matar karfe shine baki nimo wani ya kawo ko bangarena ba? Ai wannan dole na miki adalci, saboda Allah dai ba a kyauta miki ba, an nuna miki rashin Adalci!" Gyada kai tayi tana faɗin. "Kun ji dai da yake shi adalin sarki ne ai gashi nan ya fadi gaskiya kaf duniya babu wanda ya kai ka gaskiya domin adalci dai gashi nan ka yi min shi, ni jikar Mai kalwa." Juyawa yayi ya kalle ni ina kwance a dogon kujera ina fara da kaina ya ce min. "Fulani me yasa kika hana a bawa Hajja takeaway?" Juyawa nayi ta kalleta idanuna a matuƙar gajiye na ce mata.."Hajja yaushe na ce kada a baki abu?" "Laahalilallahu Muhammadu Rasulullah Sallallahu alaihi Wasallama, Takwara kina nufin karya na miki?" Sai ta mike tana me gyara zaman hijab dinta. "Tunda abin ya koma yar haka gara na koma gidan Junaidu kafin yarinyar nan ta karyatani da girma da tsufana!" "Ayya Hajja me yasa kike haka ne? Abin nan bata hana ba cewa tayi ta ajiye mana, a sallami mutanen arziki da taro ya haɗa!" "Asma'u ni bana cikin mutane arziki kenan? Gaya min a gayyar sod'i nazo kenan, ka gani Salamanun faransa, daga uwar har yar sun mai dani gayyar sod'i!" "Faruq!" Ya kira sunanshi yana dariya tare da juyawa yana faɗin. "Gaskiya ba a kyauta miki ba, duk wanda yayi haka dole a hukuntashi." Babbar leda aka ciro wanda ya fi wnada aka raba Faruq ya mikawa Hajja, sannan ya ce mata. "Kaka abokanki su nawa ne?" "Kaga akwai Tarasulu ita ta min ƙawancen aurena da Malam Gobir, akwai Jumai yangwan, akwai Laraba mai kunu, akwai Sodangi mai koko!" "Hajja don Allah ki daina kunyata ni!" Juyawa yayi ya ce min. "Malama mind your business!" Kamar tasan me ya fada ya ce mishi. "Atow midan yi guzinan ya fada, hala ka gwabza mata turancin nan bai shakuwa ne ko?" "Hmm ina jinki Hajja!" Bai rufe baki ba aka buga kofar katon tire aka shigo da shi wato Sarkin dogarai ya kawo nama ce gasashiya tana wani irin kamshi aka direta a parlourn, kamshi ya cika ko ina. Ya kalli Hajja cikin kulawa ya ce mata. "Ina jin ki matar karfe!" "Hmmm Allah ya jikan Malam lokacin yana ji da ganiyarshi, haka zuwa tukuban dan na ayee ya sayo min..." Tari na fara ina buga kirjina kamar na kware, kowa yasan dakatar da Hajja nayi bana son abin kunya, amma kuma sai na fahimci suna jin dadin dadin maganarta. "Sannu ba dai ganin namar yasa kika kware ba zaki kwashewa namar kurwa tun baki ci ba, salon muci ya kasa wucewa wuyarmu!" Aunty Nu'aymah da ta idar da sallah ta cewa Umma. " Ya kamata mu wuce gida dare nayi!" "A'a ga nama nan yanzu za a kawo fura da nono." "Ai wato Abbanku zai yi fada ne!" "Asma'u kada ki yiwa Malam sharri domin shi waliyn Allah ne Gara kawai ki jira muci mu tafi!" "Ba kome bari Baby ta muku park dinsa sai ku tafi da shi!" Cikin jin haushi Hajja ta ce mishi. "Wacece bebi? Ba dai jarirayar da aka yi suna ba?" Sam ya manta a gaba waye yake, ya shiru yana mai mikawa ya ce mata. "Takwaranki!" Rike baki tayi tana salati. "Innalillahi wainnalihir rajoun, Allah mun gode maka da ba ka kawo mana tashin alkiyama nan kusa ba, wato ita ce bebi Allah ya wadaran naka ya lalace tow fulunbotu idan dai bakin cikin bai motsa ba tashi ki yanka mana! Bana son hassada! Sannan ki yanka har da nasu Tarasulu!" Kamar bakin ciki sai kashe don don takaici kallonta nake ina hararanta amma matar nan tayi kamar bata san ina yi ba, sai da na kawo wasu container na yanka musu na zubawa kowa, Faruq ya shigo ya yiwa yan uwansa magana na mike tare da shiga kitchen na dauko kular abubuwan da na ajiyewa mai babbar daki da za a kai mata, abubuwan da nayi da kaina na cire musu da turaren wuta da na jiki abubuwa dayawa na hada har da wasu material da na siyo a Scotland, na hada musu bakiɗaya har da na Aneesah, na bisu da shi har bangarensu na kai ina musu godiya yaransu na basu zavin yan 1k guda goma, ina kara godiya. Bayan fitana ya ce musu. "Da fatan kome ya tafi daidai!" "Alhamdulillahi kome ya tafi dai-dai!" Suka tab'a hira ya basu nasu jakar, wani abin mamaki shine Ijlal bata basu jaka ba, ko haushi ta ji ko me, yayiwa yan uwansa bayani yadda kome ya tafi da sanin mai babbar daki. Wannan yasa Aneesah kunya ya kamata, haka suka bar gidan suma basu bi ta kan mai jegon ba, sai hiran Hajja Bilqis take da suka isa ta bawa Mahaifiyarta nata sakon domin na ware na su suma, ta kalli Mahaifiyar ta tace mata. "Umma yarinyar nan tana da kirki da hankali ga kome nata yana tafiya cikin nutswa da tsari!" Murmushi tayi tana faɗin. "Eh amma ki kula da kanki kada ki shiga lamarin ki ka sa fita." "A'a ba shiga zan yi ba, kawai sai tana da abinda ya dace duk wata matar sarki tana da shine!" Bayan an gidanmu sun tafi Yeemar mijinta yazo ta dauke ta, Wildat da abokiyarta suka taya ni aiki tas aka gyara gidan, sauran abinci suka tafi a shi bangarensu, kasan shi yake a key dina don haka na rufe gidan nayi wanka na zuba kafana a cikin ruwan zafin ya gasu sannan na fito a dakin na same shi ya kawo min tea na sha da namar nan. Ina sha ya bani panadol, daga nan na kwanta a jikinshi barci yayi gaba da ni, wurin karfe biyu kiran wayarshi ya tashe mu, ya dauka ina faɗin. "Lafiya?" "Baby taki barci mu kuma mun rasa yadda zamu yi da ita sai kuka take," gyara kwanciya nayi na cigaba da barcina tashi yayi ya fita ina barci na jishi, can sai gashi da babyn wai tana parlourn a zaune ko xan musu wani abu babyn ta yi barci. Tausayin yarinyar da take kuka muryanta har ya dushe, na kalle shi a hankali na ce mishi. "Idan na gaya maka wani abu zaka yarda?" Gyada kai yayi na ce mishi.."ka mai da mata Yarta, sannan ka tambaye ta meye amfanin matan da suke tare da ita? Sai na uku ta cirewa Yarinyar nan kayan nan don Allah, ta mata wanka da ruwan dumi ya gasata ni dai barci nake ji, mu kwana lafiya!" Na ja bargona na kwana. Barci ban bi ta kanshi ba, ai kuwa bai dawo ba sai bayan sallah asuba, ban ce miki cikanka ba. Sai lokacin yake gayawa min yana gaya musu aka mata wanka, amma yadda na ga kamar ransa a b'ace yake yasa na kyale shi na koma barci a cikin barci nake jin yana faɗin. "Taya zata tashe ni karfe biyu, na ce ta bari na kawo yarinyar tace a"a na kawo ta koma tana min labe ba yau ta fara ba Ummi, ta tafi gida tayi wanka sai na bukaci dawowarta amma yanzu babu wani abin da zan iya mata don zan iya rabuwa da ita har abada!" Gyara jan bargon nayi nakara nutsewa cikinsa, idan kana jin baka iya kuka ba uwarka ce bata musu ba. Idan labe ne ba yau ta fara ba fa, haka suka yi aiki su da bayi aka yi suyar nama, ina kwance suka buga sai Allah ya taimaka Wildat tana nan ta amsa sannan ta shige cikin kitchen da shi, namar a flat aka kawo min ta juye musu. Karfe biyu na rana n tashi nayi wanka na gyara jikina, ana nuna min namar na ce su dauka na basu. Wannan abin ya musu dadi, na jiya ma su na bawa suna juye suna ta godiya. Karfe shida na yamma ya shigo yana mai faɗin. "Wash!" Kallo daya nayi mishi na cigaba da kallon Arewa24. "Madam babu abinci ne?" "Ban yi ba naga kamar ka koma can ne!" Na fada domin tun da ya fita bai dawo ba kuma bai je fada ba an gaya min yana reno ne, Uwar da yar suna bangarenshi, sai shewa da yayyi take tayi wai ko zan ji, tow naji sai me? Yadda nayi maganar ya ce min.."Amma kin san matata ce?" "Ai shi yasa na ce ka koma can ne?" "Wai ke!" "Wani Tsinannen ne yake min labe?" Aikuwa ta kwasa da gudu ina jin ta rufe kofar gidan har shima ya ji, tashi yayi ya fita, ban san me ya faru ba gaskiya sai dai yadda ya haukace musu yasa dole a daren aka mai da ta gidansu, nima wai yayi zuciya ban ga kafarshi ba, nace can da su gada ban bi ta kanshi ba, sai washi gari da na tashi da aiki nayi abin karyawa. Ya shigo ya karya ya ke ce min. "Idan Nadiyyah ta dawo kowacce za a ware mata masu mata aiki da girki!" "Tow!" Na ce na cigaba da karyawana, yadda naga yana hade rai haka nima nake hade rai, ya gama ya wuce fada yau kan babu babbar riga shigar turawa aka yi na ce a raina na ce. "Allah ya jikan sarakunan gargajiya!" Ashe jiyan wani abu ta faru a wani gari na data daga cikin hakiman da suke kasanshi, shine aka chaza mishi kai zai dauke kwandon masifar shi sai Ijlal tayi katari yana kan tsininsa......... 08130269641 [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 79 Wato tun kafin rasuwar mahaifinsa da Alhaji Saddam ake fuskanta wani case da a hukumance an kasa warware shi, ba wai babu hanyar da za a warware ba ne, kawai akwai mutanen da suke amfana da wannan al'amarin ne, yankin taski local government na Zanzabira, tana kusa da Farar kasa ce, gari ne mai arzikin noma domin suna da dam wadda ya haɗa da Zanzabira, garin kifi da noman rani da damina, daga garin ake shigar kayan hatsi da kifi, garin suna noma duk fadin yankin Arewa babu inda ya kai su nomar kayan abinci, wanda yake rike kusan kashi saba'in na zanzabira amma wani abin mamaki shine duk sati aka ci kasuwa aka kawo kayan abinci garin idan zasu koma ana tare motar yan kasuwa a kashe a wulakanta su, a lokacin Sarki Attahiru Shehu Yayari yayi magana da gwamnati tun daga kan ta jahar Zanzibara har zuwa ta kasa aka ce za'a magance matsalar amma abu ya ci tura. Sai ya lafa sai ya dawo to yanzu abin ya kai har matafiya ma ana tarewa a kwashe musu dukiya a kashe su, tunda Salmanun Faris ya amshi Sarautar sai aka samu matsala, shi bai san da yadda abin yake ba, har an cigaba da yin mugun barna, a wannan can ne aka kashe daya daga cikin manoman da suke kula da harkokin abincin masarautar, shine ɗan uwansa ya kawo koke cikin fadar dakyar ya samu ganin Salamanu Faris, abinda ya sa haka ya faruwa kafin sunan nan ayita mishi complain kayan abincin da yake store ba Masarautar ya kusan kwarewa kayan abincin da idan aka loda sai ya shekara hudu, bai kare ba sai ma an raba sadaka ga mabukata, shine ya tura sako wurin Sarkin noma Alhaji Naziru Yayari, tunda ya zo yake ta karerayi, haka maganar aka barshi bayan kwana biyu sai ga dan uwan wanda aka kashe, yayi ta sintiri sai da wani dogari ya hada shi da Faruq, anan ne ya samu ganin Salamanu Faris, sosai ya gaya mishi halin da garin yake ciki. Shine ya ki zuwa Fada, ya kuma ki amsa kiran kowa yana kwance wannan nazarin da yake ne munafuka tayi ta shiga mishi da Yarta. Bayan sallah isha suka tsare shi aka yi meeting, yana tsaye a bayan kujeran da ya dace ya zauna. Yana jin su, suna ta mishi bayani. "Kuka ce hukuma ma ta kasa magance Matsalar?" "Eh ranka ya dade!" "Waziri kai zamu tafi da kai gidan Gwamna a nima mana izinin ganawa da shi, kai kuma Galadiman daga nan zuwa sati da xan tafi ziyara can zaka kula da Zanzabira har mu dawo ka ji ko?" "In sha Allah!" A daren da suka nime iznin ganin gwamna Musharraf ya ce a gaya musu baya gari. Ya sani ba zai tab'a saurarensa ba, don haka ya sa Faruq ya nimo Goga, ya bincika musu inda Alhaji Nafi'u yake cikin abinda bai wuce awa daya ba. Ai kuwa da yake dabanci ya aure shi ya kuma shiga jikinsa, sau ga shi a cikin awa guda sai ga kiranshi, yana gidanshi don haka. Ya shirya cikin ƙananan kaya ya nufi gidan Alhaji Mamman Abba yayari, ya dauke shi suka nufi gidan Alhaji Nafi'u, wani ikon Allah sun same shi kuwa, ganin yadda suka yi amfani da karfin security sai masu tsaron kofar suka yi maza suka fada musu ga halin da ake ciki, don haka koda Alhaji Nafi'u ya ji haka ya ce a barshi ya shigo. Murmushi yayi suna suka samu Gwamna Musharraf a zaune a kasa kamar wani almajiri kanshi a kasa. Zama suka ya zubawa Alhaji Nafi'u idanu yana murmushi. "Me ya kawo ka? Bayan kace zaman lafiya kake bukata?" "Anya zaman lafiyar nan zai samu kuwa?" Shiru parlourn yayi kafin Alhaji Nafi'u ya ce mishi. "Me kake nufi?" "Taski local government, nasan babu yadda za ayi baka cikin wannan badakalar!" "Me ka ɗauke ni? Waye ya gaya maka kowacce kazamta nake ci!" "Waye ya sani mutum da ya yi homo ya kuka bi matan aure, meye ya rage maka?" "Zo ka fita min a gida!" "Sai na gama abinda ya kawo ni" ya juya ga Musharraf, ya ce mishi. "Tashi ga wuri nan zauna!" Kallon Alhaji Nafi'u yayi yayi kasa da kai. "Kai tashi!" Ya daka masa tsawar da parlourn sai da ya amsa. Ba musu ya tashi ya zauna a hankali yana zare idanu. "Alhaji Nafi'u aurenka yake da kake mishi biyayya haka? Ko shine mijinka bayan ya baka yarsa ko akwai wani abu ne bamu sani ba!" "Salamanu Faris ka kiyaye harshenka!" Inji Alhaji Nafi'u, "Na kiyayye harshena? Kace me?" Ya daka wani irin tsawa sa ya haɗa da buga center table din da hannunsa sai da ya dagargaje. Tsoron haka yasa kowa ya kare kansa. "Na gaya maka ina son zaman lafiya sai ka bi al'umma kana musu kisan wulakanci!" "Sau nawa xan gaya maka bani cikin wannan lamarin, ka bincika fadar da Emirate council mana sun san kome!" Murmushi yayi ya ce. "Ba gashi ka gaya min abinda nake zargi, hmm sannan ya ce. "Mai Girma Gwamna, zaka bani hadin kai mu duba lamarin kauyen ne ko zaka koma gefe ka bar ni nayi aikin ni daya ne?" Kallon Alhaji Nafi'u yayi yana zare idanun yaki magana sai da ya sake maimaitawa ya ce mishi. "Zai duba lamarin!" Inji Alhaji Nafi'u. Saka hannu yayi a kunnensa yana sosa kunne yana faɗin. "Zuwa yaushe? Domin bani da hakurin jira?" "Amma duk saurin unguwar zoma dole ta jira a haihu ko?" Inji Alhaji Nafi'u, murmushi Faris yayi ya ce mishi. "Ni ba haihuwa ba ne, ni mutuwa ce idan lokaci yayi nake ɗauka, bana jiran koda dakika daya ne, idan ya wuce awa ashirin da hudu!" Murmushi yayi yana mai bude sabon goran ruwan da yake wurin ya shanye tare da ajiye goran sannan ya saka kai ya bar gidan bakiɗaya, "Ba kace kome akan mutanen Fada ba?" "Su waye kenan? Ko kana da shawarar da zaka bada ne?" "A'a kawai!" "Kawai me?" "Ba kome!" Ya fada a hankali, har suka iso gidan Alhaji Mamman Abba yayari suka ajiye shi kafin suka suka bar Kofar gidan zuwa. Gidanshi a jikin motar suka tsaya ya ce mishi. "Ina tsoron zuciyata kada ta cigaba da zargin Mamman Abba yayari!" Shiru suka yi kafin ya nufi cikin gidan Faruq yana take mishi baya, har zuwa bakin kofar. A bakin kofar ya kalli Faruq. "Ba kace kome ba?" Jinjina kai yayi kafin ya ce mishi. "Akwai abu guda da na hango a tattare da Alhaji Mamman Abba yayari, na farko har muka shiga muka fito jikinshi rawa yaƙe, na biyu har ka gama magana bai ce Uffan ba, na uku yadda kake magana har ka gama kanshi a sunkuye yake, waɗannan gaɓɓai ya bani damar fahimtar waye shi ko da ace bai da hannu tow akwai wani abu da ya sani yana boyewa ne kawai." "Da kyau Faruq dina, dan sanda na musamman na gode mu kwana lafiya!" Ya fada yana murmushi, juyawa yayi ya shiga Faruq na gani ya shiga shima ya juya zuwa waje ya rufe kofar gidan, sannan ya kalli masu tsaron kofar gidan. "Su waye? Anan?" "Sir Goga ne tare da Simon Haruna!" "Ok! Good Job!" Ya wuce zuwa kofar Ikhlas ya duba masu tsaron suka fadi sunansu sannan ya wuce inda yake zama kafin ya amshi abinci wurin Jakadiya Iyaami ya wuce gidan da yake.. Ina kwance ya shigo, kallo daya nayi mishi na gyara kwanciyata, ina son magana amma bana son tashin hankali, na janye jikina daga tsakiyar gado na koma baya, ina mai lumshe idanuna. Kashe wutar dakin yayi ya kwanta shima babu wanda ya kula, can ya juyo yana kallona. "Ke baki iya bawa mutum hakuri idan kin mishi laifi ba ne?" Shiru nayi mishi tare da sauke boyayyen ajiyar zuciya, na cigaba da kwanciyata. "Baki ji ina magana ba ne?" A hankali na kalle shi kafin na ce mishi. "Barci nake ji Yaya!" Na kara rufe idanuna. Nasan matsalarshi na kula shi ya rage zafin da yake ji ne, ni kuwa ba zai dame ni ba. Ganin naki kula shi ya matso jikina, ya kai hannunshi zai tab'a na rike hannun. "Please barci nake ji!" Na fada ina sauke hannunsa, janyo ni yayi jikinshi ya fara niman d'aga min hankali. Na fashe shi da kuka tare da sake mishi jikin tunda nasan ina period ne, ganin haka yasa shi kyale ni yana sauke numfashi. "Tow ya isa haka, na kyale ki dole Nady ko Ijlal daya ta dawo ba zan iya kashe kaina ba!" Yadda ya fada nan ya so yaga yadda xan fusata ne sai ya ga haka bai wani d'aga min hankali ba, har nayi barci yana fama. Hannuna ya riko ya daura min akan abinshi. Yana niman na farka bude ido nayi na rike abin, duk da bani da zaɓi amma nayi ƙoƙarin samar mishi da nutsuwa yadda ya kamani ya k'amk'ame, na fahimci ya rage damuwar da yake damunsa wanka ya shiga yayi nima na gyara jikina domin jikina ya amshi wasu abubuwan da yake min, har naji fitar wasu abubuwan, haka ya bani damar yin wanka. Ina fitowa na gyara jikina na saka riga mai kauri yana fitowa ya wuce bangarenshi dama ya zo ya d'aga min hankali ne, sai da ya bar dakin na gyara kwanciya na cigaba da kallon kofar, har na fara barci na ji motsinsa ya kwanta a bayana, a bayyane na sauke ajiyar zuciya. Ina gyara kwanciyata akan hannunshi. Da asuba da muka farka wanka yayi ya wuce masallaci, ni kuma na wuce kitchen na daura abin karyawa na dawo na gyara kwanciyana, wurin karfe shida na koma kitchen na sauke sannan na baza su ya sha iska da yake doya ce, ina gamawa na koma na kwanta sai karfe Bakwai saura na fito nayi abin karyawa sai tea da dafa yaji kayan kamshi. Sannan na dibi nawa na wuce parlour ina karyawa ya zo.. "ina abin karyawa na?" Ya tambaye ni yana zama. "Gaskiya sai dai ka yi hakuri ban yi da kai ba!" Matsowa kusa da ni yayi ya dauka ya fara ci, haka na tashi na kawo mishi, nawa ya ci nashi ya bar min. "Ya ka ji labarin Amiratul Zaitunah?" "Suna lafiya dazun Mamanta take gaya min wai bata barci! Sai gari ya waye!" Ya fada yana shan tea. "Ai haka Yara suke dare ne lokacin hiransu, idan irin haka ya faru su kama ta su mata wanka sai a goya ta, zata koma barci in sha Allah haka Umma da Maluma suke yiwa jikokinsu!" "Yanzu idan kin haihuwa bana tunanin kulawa da Yara zai baki wahala!" Murmushi nayi na ce mishi. "Eh amma ai ita mai jego ana barinta ta huta ne, saboda kada bayan haihuwa ta shiga damuwa, idan na haihu gida zan koma nayi wankan jego domin ba zan zauna ka saka ni a gaba ba." Dariya yayi yana faɗin. "Allah ki saka a ranki ba zaki tab'a zuwa wankan jego ba, muna tare a yadda muka yi cikinmu tare haka zamu haihu tare, Ikhlas ko me kika yi nima sai nayi har rokon Allah nake jininmu ya zama daya yadda kome kika yi nima zan ji nayi!" Takaici ne ya kama ni na dauki pillow kujeran nayi ta muka mishi ina faɗin.."Ni kake yiwa mugun fata? Yadda kowa ya tafi wankar gida haka nima zan tafi ba zaka janyo min abin gori ina zaman lafiya ba." "Allah da gaske Nady ma idan ta haihu gida zata koma kece fitilar gidana, kina tafiya hasken zai dauke." Ya fada yana mikewa saboda yadda ya ga nayi shiru. Na ce mishi! "Amma wasa kake ko?" "Billahi azmin ba wasa nake miki ba, ba zaki tab'a zuwa wankar gida ba a nan zamu zauna mu yi cikin tare mu yi laulayin tare mu yi hidimar tashi dakyar zama da kyar!" Shiru nayi ban kula shi ba, shiru nayi ban kara cewa kome ba, na kyale shi ya ce min. "Zo muje ki taya ni shiri!" Ya riƙo hannuna muka wuce wurinsa, muna shiga cikin dakin shi na shiga na nufi wurin laundry basket dinsa, na duba kayan wanki babu ji daya kallona yayi yana faɗin. "Wanan aikin faruq ne!" Kada na kara janyowa kaina bala'in da zan kasa saukewa, na shiga taya shi sauke kayan jikinshi. Ai kuwa sai gashi ya shirya tsaf yana kallona, safarshi da agogonshi na taimaka masa ya saka. Sannan muka fito na saka mishi alkyabbarshi na rako shi waje, kafin ta shiga motar ya san rungume ni. "Sai na dawo!" "Allah ya dawo da kai lafiya!" Sai da ya kuma kafin ya sake ni yana faɗin. "Amin zan yi kewarki!" Shafa fuskarshi nayi na ce mishi. "Nima haka!" Na fada ina murmushi. Haka ya gama tsayuwarsa sannan ya shiga motar. ** A bangaren Ijlal kuwa ba wani kulawa take samu na jego ba,kawai sun mata sanadin ta bar gidan Mijinta, Hajiya Mardiya ta watsar da ita, sai da Amrah ta gaya mata ta ce mata. "Kin a biye musu zasu kai ki su baro wallahi ko ya koro ki barinki zasu yi ki ta fama da kanki!" Kuma abinda ya faru kenan. Duk wani kulawar da ta dace ta samu bata samu, sai faman daurata akan yadda zasu ga bayan Ikhlas. Kwanta biyu wata yayarsu Hajiya Mardiya wato Hajiya Karima tazo daga kano, Hajiya Mardiya bata gida har lokacin Ijlal bata ci abinci ba, ta ganta sai a hankali yarinyar ma bata yi wanka ba. Fada sosai tayi mata sannan ta saka Ijlal ɗin tayi wanka ta kwashe namar sunanta ta shiga kitchen ta dafa mata tuwon masara miyar kukan wnada ya ji daddawa da kayan kamshi ga nama, sai ga shegiya ta cinye tas, ta dama mata kunun tsamiya ta shanye domin tazo da kayan. Ta kama yarinyar ta mata wanka ta saka mata kaya, kayansu da suka yi datti ta wanke tayi ta mata faɗa kamar zata dake ta, sai dare Hajiya Mardiya ta dawo ganin yayarta sai ta fara kame-kame, ta mata wankin babban bargo sannan ta ce mata. "Kin san ba zaki iya kuka da ita ba me yasa kika mata sanadin da mijinta ya koro ta? Sannan kin barta bata karya ba, har azhar wani irin zalunci ne haka? Gaskiya hakkinta kawai ya ishe ki duniya da lahira, domin ai ba haka kika yiwa Yaranki ba." "Zan kaita wurin Inna zan ajiyeta a can ta zauna zata fi samun kulawa." Kame-kame nan dai da ta saba ta cigaba da yi. Washi gari asuban fari ta haɗa ruwan wanka ta yiwa babyn sannan tayiwa Ijlal ɗin, kafin karfe takwas ta gama gyara su sannan ta kawo musu abincin da ya ji man shanu, ta ci ta koshi. Ta daura da kunu ga ruwan surki, ba sai ga yarinya ta sha ta koshi babu yunwa. Da yake Hajiya Karima masifaffiya ce, lokacin da ake bata labarin Ikhlas tayi tsam da ranta, ta ce musu. "Ba zan tabbatar ba sai na gani da idanuna. Don haka xan je gidan!" Haka ta shirya da tsarabatar, domin ita irin mutum nan ne masu fada amma bata iya cutar da kowa sannan Allah ya mata wani irin baiwa matukar kai mugu ne kai tsaye take jin haka a ranta, kafin ta fita ta kalli Hajiya Mardiya ta ce mata. "Mugun nufin da kike kulawa ba zai kai ga nasara ba, wallahi ki daina wallahi ki daina kafin lokaci ya kure miki, sannan ki bar janyo Yar Zaitunah cikin lamarin nan!" Haka ta fita zuwa Fada. Ina kwance wurin karfe biyu na rana aka buga min kofa, Wildat da take parlourn a kusa dani ta mike tana me nufar kofar ta bude, Jakadiya Iyaami ce tare da wata mata suka shigo tashi zaune nayi ina murmushi duk da yanayin fuskartar ya nuna min kamar nasanta amma bana ce ga inda na santa ba. "Sannu da zuwa zauna Hajiya!" Domin da hakorin Makkanta har guda biyu, murmushi tayi tana me zama tana faɗin. "Na gode Zainab Fulani!" Murmushi nayi, sannan na kalli Wildat ta wuce kitchen. "Sannu da zuwa Hajiya ya hanya?" Kafin ta bani amsa na kalli Jakadiya. "Daga ina take?" "Yayarsu Maman Fulani karama ce!" Haba ashe da Hajiya Mardiya take kama, murmushi nayi a karo na biyu bayan ta amsa min tana kallon gidan. "Sannu da hkauri!" Ta ce min lokacin da Wildat ta kawo mata kayan sha. Jakadiya ta juya ta fita daga cikin gidan. Zama yayi da kyau tana kara kallona. "Kina da kirki, yadda kika ji an ce ni Yayar Hajiya Mardiya ne baki sauya fuska ba balle ki kawo wani abu ranki. Sannan kin amshe ni hannu bibbiyu ba tare da tsoron kada na miki wani abu ba, lallai Allah yana tare da ke domin nasan da ace Mardiya ce da an samu matsala, na ji ana ta labarin mugun halinki da son fitar da Ijlal waje shine na zo na ga wacece haka me kika taka?" "Allah ne a gabana, Allah ne a bayana Allah ne a dama na, Allah ne a haguna, rayuwata ta Allah ce ba ta namiji da zai kai ni kogon halaka ya baro ba, ni Iyayena basu koya min kome ba sai rokon Allah idan na roke shi zai bani idan bai bani ba jinkirta min yayi, akan me zan damu kaina da lallai sai na mallaaki abinda bani da shi? Akan me zai na samu abinda bani da iko da shi? Shi fa Allah shine rayayyen nan da baya mutuwa, shine wanda yayi sama ba tare da taimakon kowa ba, Hajiya idan ban yi kashi ba Allah ya kulle min cikina kaf duniya babu me iya saka ni dole na haihuwa. Wannan rayuwar kaf dinta dan kaɗan ne bai kai wanda zan zalinci kaina da shi ba, idan kika ga mutum yayi zalinci aron lokaci Allah ya bashi domin ya gyara kafin lokaci ya kure mishi, Alhamdulillahi da ni'imar da Allah yayi min ya kuma kara min lafiya!" Gyada kai Hajiya Karima take, tana murmushi ta ce min. "Indai yadda kike ne, ba dai mutum Zainab sai ta Allah ki zama mai yafiya da niman Allah ya yafe miki kuran-kuranki!" *08130269641* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 80 A hankali muke hira da har aka kawo mata abinci, ta ci sosai sannan da zata tafi na hada mata kaya itama ta mika min kayan da ta kawo min tana faɗin. "Na san zaki ji tsoron amfani da su, idan ranki bai kwanta da kayan ba ki yi kyautar da shi ba laifi ai kare kai ne. Yadda ta fada sai kunya ta kama ni na mata godiya aka dauke ta a motar har gidan Hajiya Mardiya. Nan ta shiga ta kalli yan uwanta da suka zo gaishe ta, zama tayi a hankali tana faɗin. "Yarinyar nan kada ku matsa lallai sai kun fitar da ita domin Allah yana tare da ita!" "Hajiyar Kano kin san makircin yarinyar nan kuwa?" Girgiza kai tayi tana faɗin. "Bata kai ku makirci ba, a buɗe take idan har kasan ni tow yarinyar nan kusan yadda nake haka take!" Duk yadda suke so mata bayani fir taki sauraronsu. *** A bangaren Alhaji Nafi'u, ya rasa yadda yake ji akan wannan lamarin domin akwai abinda yake bukata amma yawan yadda Faris yake damunsa yasa shi cire ranshi akan kome sannan Yaron nan yana da sanayya a ƙasa, duk yadda yayi tsammani abin ya wuce haka don haka ya kira Musharraf. "Ka kyale shi yayi yadda yake so, kada ka sake ka bashi goyan bayan gwamnati idan ta kware mishi muna nan zamu zare kanmu!" Da wannan ya ajiye maganar Sarki Salmanun Faris. *** Da yake kanshi yayi zafi bai da lokacin kanshi wani bin daga ya fita ba zai dawo ba sai dare, sai na masa uzuri. Ina zaune bayan Isha sai ga kiran Ijlal ya shigo min. Ban da numberta gaskiya da na gani sai na dauka na kara a kunnena. "Azzalima muguwa, Allah ya isa tsakaninmu da ke, shegiya jinin karuwai, yar matsafa Jikar yan bori, in sha Allah kamar yadda kika hana shi zuwa ganinmu ke da haihuwa sai da ki ga wani yana yi in sha Allah." Dariya na saka na ce mata. "Lallai Abba ya iya aiki alhamdulillahii tunda bai je ba aikina ya ci kenan, zaki maimaita bayanin nan a gaban jama'a da ni kike zancen." Na fada mata, maganar banza da cin mutunci babu wanda bata min ba. Daga karshe ta ce min. "Ai gaki ga mijin bari muga yadda zaki yi da shi karuwa kawai!" "Alhamdulillahi tunda ma kifar da mijin ya kasa motsi fa sai dai hakuri, batun xan gani kuma zan baki mamaki." Har ga Allah maganar zan gani ya dame ni, amma sai na kira Maluma na gaya mata yadda muka yi da Ijlal dariya tayi tana faɗin. "Ai ba kome ba ne akan wanda Uwar mijinki ya gani, kin tab'a jin labarin irin azabar da ta sha a hannun Fulani Balkisu da Fulani Hadizatul kubra? To ba zan baki labari ba, koda jinya kike idan har akwai abinda zaki rike ya baki Mijinki da Masarautar ba tare da kin sauka akan turban Annabi Muhammadu Rasulullah Sallallahu alaihi Wasallama, ki rike akan Salmamu Faris baji ba gani Mijinki ne alfaharinki ce, kece suturanshi kece rufin asirinsa, kuma kece nutsuwarsa, na haneki da dukar kowa amma idan aka ce kishi ne ban hanaki yi koda kuwa da sa'ata ce kiyi ƙoƙarinki domin rike Mijinki, na ji labarin Hajiya Mardiya da aikinsu da nufinsu har nan dakina aka biyo ni, ni dai ba zan kai ki wurin malami ko boka ba, domin nasan saukarki na farko a gabana kika yi na biyu a Riyadul, don Allah na hadaki da babban malamin malamai Alqur'ani domin a cikinsa babu maganin da babu sai na ajali, idan kin sake Mijinki ya juya miki baya kece idan ya tsaya a bayanki kece, nawa kuma zan hana idanuna barci domin ke! Don haka barci ba naki ba ne azkar dinki yafi hiranki yawa. Daga yau kuma a fara yin abincin sadaka ana fitarwa wani yayi rawa balle ɗan kamad’i!" Wato Allah yayi mana ni'ima da ya bamu iyaye na gari, tun da muka yi haka na fara karatun Alkur'ani, na raba shi gida shida, izu goma duk bayan sallah lokaci biyar, wanda ya bani damar kwana shida ranar na bakwai na saka a matsayin ranar sadaka da sauka. Ina farawa kuwa mijin dama ya zama busy, nima kuma nayi wanka sai na rungume bautar Allah ba dare ba rana, a cikin kwana biyar na wayi gari da bana shakkar kowa bana jin wani tsoron kome kawai Allah gabana Allah bayana hagu da damana Allah ne, sama da kasa Allah ne. Ranar da zan gama ya fahimci sauka nake ina zaune ya ce min. "Saukarki zai kai kwana nawa?" "Ina ga na tsawon wata shida ne? Ko ya zama na har abada ina yi sai ranar da na kwanta dama!" Jinjina min kai yayi ya ce min. "Kin ce zaki fara abincin sadaka ko?" Murmushi nayi na gyada mishi kai, zama yayi a gefena ya ce min.."kina ta guduna!" "Ni ban guje ka ba." "Ok shine kika dauko saukar Kur'ani?" "Don kai fa dani da future kids dinmu nake yi fa." Jan hancina yayi ya ce min. "Good girl! Ok Mai zan samu?" Ban san lokacin da na ce mishi."ai fa ka ji matsalarka kenan baka iya samun wuri ba!" Tashi yayi ya dauke ni cak zuwa dakin ƙoƙarin sauka nake ya ce min. "Amma kin san nayi hakuri ko?" Shiru nayi na rike kanshi, muka shiga raya farillan soyayya daga wancan corner zuwa wancan daga karshe muka dira a gadon sunnarmu. Washi gari kuwa ya saka aka yankan rago da abincin sadaka, aka gama kome aka zuba a takeaway, koda na gani nace a raba, a hankali kome yake zuwa min a cikin sati biyu da muka yi bai tab'a gaya min baya samun zuwa wurinsu, sai ranar wata juma'a da na shiga fada gaskiya inda na tawo ma Mai Babbar daki dambun nama da kilishi, an kawo min daga gida ne, ta amsa da farin ciki, muka yi ta hira da ita anan take tambayata. "Kinji labarin Amiratul Zaitunah ba lafiya?" "Innalillahi me ya same ta?" "Kin san da yake aiki ya sha kanshi baya zama kuma ya gaya min kullum yana waya da ita amma tana gaya mishi tana kuka, mun zata irin na rikicin nan ne ashe yarinyar bata da lafiya ne, hmm amma da sauki domin ko jiya yana can tare da su." Sai yanzu abin ya fado min ashe jiya da yayi dare a can ya makale, da ya dawo ya ishe ni da fita cikin dare ashe abinda ya faru kenan, murmushi nayi na ce mata. "Ban sani ba, da na sani zan bishi muje Allah ya bata lafiya!" "Amin Ya Allah!" Ta amsa min muka cigaba da hira, abin ya dame ni amma sai ban yarda na gaya miki ba ko na mishi magana, da dare ina zaune a parlourn ya shigo ya shirya zai fita cikin kwalliya. Kallo daya nayi masa na dauke kai ina cigaba da abinda nake. Ko ya tsargu ne sai ga shi ya dawo ya zauna yana ta kame-kame. "Ban gaya miki ba. Amiratul Zaitunah ba lafiya." "Mai Babbar daki ta gaya min!" Yadda nayi maganar ya sashi dan razana. "Ta gaya miki?" "Eh wani abu ne?" Na tambaye shi ina kallonshi. "A'a kawai nayi mamaki ne, da kika sani baki yi confront dina ba." "Akan me? Zan fuskance ka na tambaye ka me yasa baka gaya min yarka ba lafiya ba? Ko me?" Na tambaye shi ina juya kaina yana wani irin ƙara. "Hmm!" Ya ce na ce mishi. "Allah ya bata lafiya." A raina kuwa zai ga bura uba, ya dawo min gidan nan cikin dare da ni yake zancen. Haka ya mike ya fita na tashi na rufe kofar gidan na saka key a jikin kofar shiga gidan na wuce na kwanta. Kusan raba dare nayi ina addu'a da karatun Alqur'ani. Kafin na kwanta wurin karfe daya saura ya shigo yana buga min kofa, Omo na gyara kwanciyata kamar ban ji shi ba haka ya gaji ya koma bangarenshi. Da asuba na tashi nayi wanka nayi sallah har sai da garin yayi sake na kwanta. Ina jin yana buga kofar ban bude ba, sai da naji al'amar ya bar gidan na tashi na bude masu aiki suka shigo suka gama aiki, da na gama kome iya cikina na rufe gidan, bayan na sallami kowa karfe bakwai ya shigo ina jin shi yana kirana a waya wallahi ban bude ba. A jere na hada kwana uku cif ba sai ga Maluma da Hajja ba, ranar wata juma'a ranar da na cika kwana na biyar. Maluma tana zuwa ta min dakuwa na kama mata dariya, zama tayi tana faɗin. "Kina hauka ne? Taya zaki saka mutum da girman shi ya janyo wasu abubuwan a fada, jiya ya turo Alhaji Mamman Abba yayari ya zo ya bawa Abbanku hakuri ya miki laifi yau da ana saukowa juma'a sai gashi da kansa ya zo me kike so?" Murmushi nayi na ce mata. "Maluma me xan yi mishi? Ta tashi ina ihu kamar mahaukaciya? Maluma ni ba zan yi irin kishin da matasa suke, amma wallahi billahi azim ya sake ya kara min abinda yayi tow ya daina ji ko gani daga gare ni, shi mai baki har ya kai kara!" Ashe Mai Babbar daki tana bakin kofar itama an turo ta biko. "Maluma Matarshi ce, ban hana ba ban tab'a mafarkin hana shi sabgar iyalinsa ba. Amma taya zai tayi can ya raba dare sannan ya zo nan ya ce zai d'aga min hankali, shi ta rike shi ni nan ya hana ni barci haba gara ta dawo idan kishin zata yi sai tayi da hujja ai tayi banza tunda ta zauna a can tana iko, Maluma ki kyale wannan yakin tsakanina da shi ne, idan aka cigaba da haka kowacce ta kwaso shararta zata zuba mishi kuma nima zai watsa min. Taya xan yi shiru na zuba mishi idanun akad'a shi a can ya zo ya min rawa anan!" "Kaniyarki, sai me mata dubu nawa aka yiwa haka?" "A'a Hajara kyaleta ta kwace kanta, Mardiya bata da mutunci idan ta kyale su zai zame mata abin tsoron nan gaba Kuma da nasan haka ne tow da ban zo ba." Ni dai ban hana shi zama ko zuwa ba, amma ni b aza a hanani barci ba, ina girmama barci Hajja ta ce min. "Kin kyauta haka duk wata mace da tasan ciwon kanta take, idan kika bar karamar matsala tow wata rana zata zame miki babba kuma ba yadda kika iya gara ki maganceta. Tun kafin ta ishe ki!" Ba sai ga Ummi da Hajja suna daura ni akan hanya, Ummi tana gaya min wasu sirrin suratul Yusuf da Rahaman, tare da sirrin Fatiha, akan nayi ta karantawa ina tofawa a zuba ko na rubuta da zuma ina sha, kan Uba tuni Maluma ta ce zata kawo min, bayan tafiyarsu ya shigo yana wani kame-kame sai ya bani tausayi haka Allah yayi shi a wurin maza dodo ne, ga mata kuma lusari ne. Bai da katabus akan mace mayen mata ne ko nace namamajo ne shi, kina bude mishi wancan wurin wallahi zai manta da kome, a daren ya jiyar da ni dadi da ban hakuri, washi gari ya rufe min idanu, hmm mutumin nan passport ne na zuwa umara. Sai na kasa magana ina rungume da shi, muka sake lulawa duniyar dad'i. Har gidansu Ijlal ya kai ni na ga babyn ta rame sosai, sai manya idanu irin na Ubanta. Da yake ba'a son na taɓa ta nima ban karbeta ba, na bar taba hannun Ubanta, kayan da muka zo da shi ta ajiye mata, sannan ya ajiye kudi ina latsa wayar hannuna. "Zamu yi tafiya na sati biyu zuwa uku ni da Zainab!" Jin sunana yasa na d'ago kai. "Bura uban can! Wallahi ba zai yiwu ba akan me zaka tafi da ita don munafunci! Sai ka dauko min ita ka kawo ta!" "Sadauki ina jiranka a waje!" Na mike na bar musu filin. "Ke waye kike yiwa ihu!" Ya daka mata tsawa da sai da Babyn ta firgita ta fashe da kuka, ya daura ta a kafad'arshi. "Ni sa'anki ne?" Ya fada da wani irin karaji, "don ina aurenki zaki na min iskanci wani irin abu ne bakya yi don na kyale ki? Tow daga kada ko da wasa ki kira wayata don idan kika kira wallahi sai na sab'a miki sakarya wacce bata iya kishi ba sai hauka da jahilci, ki dube nayi kama da wnada zaki yiwa rashin kunya ne!" Yadda yake Bala'i yasa har yan gidan suka fito, ya kara mata da cewa. "Na rasa wani irin hauka kike yi ne? Ikhlas ta samu Nady basu yi jahilci da kike yi, kin zo lallai ke sai na nisanta kaina da ita, matata ce fa Umarnin Mahaifina ce ita, Da ita mahaifina ya rasu burinsa na aureta gaya min me mece ce a gare ni? Mahaifiyata da ta ce na aure ki ce min tayi idan ba zan iya ba na rabu da ke itama kenan ta gaji da halinki, Look na gaji idan zaki zauna ki zauna idan ba zaki zauna ba zan sallame ki, tausayinki nake yarinya karama dake kin lalace, Matata Virgin ce da bata tab'a bin wani namiji ba amma red hand na kamaki kina chat da yan iska! Gaya min wani namiji ne mai hankali zai zauna da ke? Na rufa miki asiri zaki raba ni matar rufin asiri? Wallahi ko Nadiya bata isa ya raba ni da Ikhlas ba, idan kika cika ni sake ki zan yi na bata yar ai na ji duk abinda kuke fada, Ikhlas ta jefi yar naji magana ya dawo min, tow ki sani abinda kike yi ne ya dawo kanki har y'a tab'a min, tun kafin Zuwan Yayari Zanzabira babu wnada ya isa ya shiga cikin masarautar da tsafi ko asiri ba tare da ya karye ba, magabatanmu sun shirya tubalin masarautar na gaya miki wallahi ki shiga hankalinki malamai da bokayen da kike bi kuɗin zasu ci baki isa kome ba, domin Allah muka saka a gaba idan akwai wanda yake raka ki ya cigaba da zuwa kasa dusa domin ba zai tsiro ba!" Daga haka ya ajiye yarinyar ya fita bai kara bin ta kanta yan gidan ba. Alhaji Yarima da yake tsaye bai ce kome ba. Ya kalli Hajiya Mardiya da ta gama kaduwa ya ce mata. "Ni ba kamar jinin Yayari ba ne. Asiri zai iya kamani, amma su jininsu Rantsatsiyar jini ce da babu mutum ko aljan da zai shiga da mugun nufi sai dai mugu ya tadda mugu amma baki isa ba wallahi, ku tattara ku bar min gidana na gaya muku domin nima na gaji da halinki da na yan uwanki ban da Maryamu macen kirki ce mai adalci, ina zata hada jini da Bala mutumin banza da yake bin mata da yara ƙanana, ke har kina da bakin da zaki masa rashin mutunci idan ya sake ki baki isa aure a cikin zanzabira ba wallahi!" A daren suka wuce gidan Iyayen Hajiya Mardiya, Allah yasa Hajiya Karima tana nan aka fadi abinda ya faru inda take shiga ba nan take fita ba, kai matar nan yar jidali ce ta ce mata. "Ai hakki ma baki fara gani ba!" *** A mota sai huci yake, na shiga shafa hannunsa ina faɗin.."Ka je gidan surukai kanata fada bai da ce ba." "Cewa suka yi kin yiwa yarinyar asiri!!" Yayi shiru kamar har yanzu abin yana masa ciwo. Kwantar da kaina nayi a kafad'arshi na ce mishi. "And sai me? Kada ka damu wallahi ban yi ba kuma ban tab'a yi ba, akanka ba zan sabawa Allah ba!" Shafa kaina yayi yana faɗin.. "na gode!" Gidanmu muka wuce nan ma muka sha hira da Maluma ta bani ruwan rubutuna na sha, ina tawwasali da ayoyin Alkur'ani Ubangiji ya bani sa'a albarkacin suratul Fatiha! Haka na nutsu na sha hira kafin muka bar gidan muka shiga fada wurin mai babbar daki ta bani sakon Nadiya da yake zamu bi abuja, itama muka sha hira, har ya bude baki zai yi magana na dafe hannunsa ina girgiza masa kai ina murmushi. Kwafa yayi yana faɗin. " Na gaji;" "baka gaji ba Allah kada ya gajiyar da kai!" Murmushi tayi tana faɗin. "Wani abu aka yi?" "A'a ba ayi kome ba!" Haka nayi ta lallaba shi har muka bar gidan. Muna shiga parlourn ya zauna yana tsaki sai mita yake, kwana muka yi yana mita dariya ya bani da safe na sumbaci kumatunsa na wuce na cigaba da hidimar gidan, ya shiga fada da wuri ya dawo muka wuce Abuja, abinda na fahimta shi da faruq ba zasu tab'a nisa da juna ba, akwai Abu masu muhimmanci da Faruq yake mishi ne. Karfe shida muka isa gidansu Nady anan muka yi sallah isha cikinta ya turo kai fa, sai hotonta nake daukawa ina mata tsiya. Ganin Nady da ciki sai ya fara saka min nima kwadayin nayi cikin, haka suka rako mu har bakin gate muka yi masu sallama, airport din matarshi tayi ta turo mishi da sako, bai bude ba haka kawai na ga sakon ban hakuri dogo. Sai nayi kamar ban gani ba domin sulhu take nima da mijinta ni kuma na shiga na zama yar iya sama an saba cewa ni ke saka shi yin wasu abubuwan, nace ba dani ba, haka jirgin mu ya tashi muka isa kasa mai tsarki, cikin amincin Allah muka sauka a garin Madina, Allah na gode maka masallacin Annabi muka yi sallah asuba, sannan muka yi ziyarar da ya dace kafin muka dawo masauki muka kwanta, kallona yake a hankali yana lumshe idanun. "Ban san me Allah ya shirya a cikin alamarinmu ba, amma na rantse da Ubangiji wannan garin ban san kome akan jinyar da kazafin ba, lokacin da yarinyar ta fara rashin lafiya aka ce wai asiri ne amma babu wanda ya gaya min sau Bilqis ta gaya min, ana ne take gaya min tun ranar sunan abin ya faru da kika dauki yarinyar ashe shi yasa cikin dare da take kuka suka kira ni da naje suka bani ita duk ban san kome ba da nace zan kawota ta biyo ni wallahi ban san sau nawa yarinyar nan tayi amfani da ni, tayi amfani da Yarinyar tana ta saka ni ina shirme da girmana!" "Allah ya kyauta yanzu meke damun yarinyar? Rintsa idanunsa yayi cikin jin zafi da damuwa, idanunsa yayi Jajjur kamar zai fashe da kuka ya riƙo hannuna ya janyo ni jikinshi. A kunnena ya ce min. "Don Allah koda ciki kika yi ki kula da shi domin zamu wahala, Amiratul Zaitunah tana fama da cutar. CEREBRAL PALSY..... 08130269641 [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 81 "CEREBRAL PALSY!" Na kara maimaita sunan ciwon,kafin na ce mishi. "Taya ake samun ciwon?" Lumshe idanun yayi for seconds kafin ya bude a kaina. "Ciwo ne da yaro yake samu tun a cikin mahaifiyarshi." Ban san a fili na fada ba, na kuma godewa Allah da ba wani abu na fada ba domin cewa nayi. "Na shiga uku na lalace shi kenan Ijlal zata ce ni dole ta ce ni ce da na sake na dake ta ranar da ta dake ni!" Rike hannuna yayi gam ya ce min. "A'a babu wanda ya isa ya ce kece!" Tashi zaune nayi na zauna daram na cusa hannu a cikin kaina. "Da a ranar nayi dukar nice domin har kabarina wannan abin zai tab'a Ni." Janyo ni yayi kirjinsa yayi na fashe mishi da kuka, na rasa meke min dadi shafa buga bayana yake a hankali har nayi shiru ya rike hannuna ya cigaba da cewa. "Kiyi hakuri babu wanda ya isa ya daura miki abinda baki aikata ba, kwanaki da bana zaman gida can nake zuwa Zainaba ni nasan abinda nake yi ba haka kawai na tare a can ba, lokacin da ta gaya min Yarinyar tana kuka da an bata nono sai tayi ta amai, na tura Faruq ya kaita asibiti. Kin san abinda yake gabana kuwa? Wani gagarumin aiki ne na saka a gabana shi yasa ban je da kaina ba, faruq yana zuwa ya ga yarinyar ya turo min hotonta, saura kaɗan na tashi a taron da muke, saboda yadda yarinyar ta koma, haka yasa na tattara kome ya mai da hankalina kanta, Likitoci uku suka tsaya akanta domin daga yadda Uwar take fada wai tana yawan kuka ne sai ta fara ramewa, shi ne mai kula da ita ta ce tana tsammanin Fason kai ne. Zainab ni fa likitan ƙwaƙwalwa ne fa akan me ba za a gaya min ba aka kai min yarinya wai wurin wanzami ya cire mata fason kai fisabiilillahi a matsayina, na likita ban cancanci yarinyar nan ta gaya min ba? Ko a matsayina na Uban Amiratul ban isa ta gaya min idan ban fusata ba me zan yi? Sai na bawa kaina hakuri na ji daga likitocin da na musu magana, su duba min ita ina zaune ina jiran sakamakon Dr Bashir ya fara tura min sakamakon ban yarda ba, na ce Jacob ya duba shima abu daya ne, sai na ce karya suke, na saka Mu'azzam idan baki manta ba ranar bakiɗaya bani da nutsuwa ko abincin da kika ajiye min ban iya ci ba. Sai gashi sun turo min sakamakon binciken wai Amiratul tana dauke da ciwon ƙwaƙwalwa, Idan da ace wani ciwon ne ba zan damu ba amma kin san yadda cutar cerebral palsy yake kuwa? Kada ki yi fatan ko wanda bai san sallah Allah ya daura mishi wannan ciwon duk yadda xan gaya miki ba zaku fahimta ba, !" Yadda yake faɗar ciwon ban kawo masifar ta kai har haka ba sai da ya janyo wayarshi ya min browser din ciwon sai da na ji cikina ya tsirga, da sauri na sauka zuwa ban daki,na fito na zo na kara kwanciya a jikinshi, video yadda iyayen yaran suke cin wahala da dawainiyyar yaran ake nunawa har yadda ake fama da su. Wata mata a cikin iyayen yarinyar wata mai suna Katherina ta ce ban da ina son yarinyata, da babu dalilin da zai saka na cigaba da kula da ita ba tare da nayi ƙoƙarin kashe ta ba, domin azabar rayuwa, na gaji da har ta kai ina jin da zan samu inda xan ajiyeta na huta to da nayi tun tana wata shida da al'amar ciwon ya bayyana, amma nayi hakuri na sakawa raina dangana, haka yana nufin dole nayi faffutuka don ta rayu!. Ajiye wayar yayi yana matse hannuna, na yi lumo a kirjinshi, ina wasa da gashin kirjinsa. "Hmm!" Na sauke ajiyar zuciya mai zafi tare da ƙarfi na ce mishi. "Ita uwar tasan da ciwon?" "An gaya mata na kuma bata magani da suka rubuta da allurai." Kai kaina nayi tsakiyar kirjinshi ina dan buga bayansa har barci ya dauke mu, karfe daya saura muka farka a gurguje muka ci abinci muka wuce massalaci sallah azhar, muna yin sallah muna dawo gida abinci muka ci domin wanda muka sha tea ne sai bread, muna dawowa muka tsaya muka ci abinci sannan muka dawo muka kwanta tare da bude wani shafin kauna. Da ya mantar damu kome, sannan muka yi wanka wurin karfe uku muka nufi massalaci, cikin wani irin shauki. Kwanan mu biyar muka dawo Makka anan muka rubbayan ibadarmu da gayawa Allah kukanmu, ibada sosai muke. ** Ijlal Matar tana zaune a gabansu, gashin kanta tayi wani irin cunko da shi yanayinta kamar Fulani kamar irin bakin hauro ko ace bororoji, a'a wannan sadaka yalla ce domin yanayinsu da Fulani ko bororoji da rata, amma yanayin shigarsu da bororoji da Fulani a bayyane take. Bude kwalbar turaren bintu sudan tayi ta shanye ta wani girgiza jikinta kamar kaza mai kwanci. Ta wani kalli Ijlal ta buga kanta da hannunta sosai sannan ta ce mata. "Mijinki ya dauki kishiyarki sun tafi kasa mai tsarki, yarinyar tana da Allah a tare da ita. Ko zaki ci nasara akanta sai ta baya amma ta gaba baki isa ba." Ta fada tana zare idanu kafin tayi wani gyatsa ta ce mata. "Kai ina ba sa'a ba zaki iya ba sai dai ki fadi abinda za ayi iya miki a yanzu amma yarinyar tana tare da Allah!" "Ni kada ta haihu da shi ne!" Watsa wuri matar tayi ta d'ago kai tana kallon Ijlal ta fashe da dariya tana nuna ta da yatsa. "Haihuwa fa zata yi, sai tayi haihuwa sama da yadda Bera ko karnuka suke haihuwa. Kin san yadda karnuka ko beraye suke haihuwa?" Dafe kirji Hajiya Mardiya tayi tana faɗin. "Kina nufin haihuwa zata yi kamar masifa!" "Haka na faɗa! Zata haihuwa fa!" Yadda ta fada da karfi tana kallon Ijlal. Wacce ta gigice tana faɗin. "Yanzu mai zan yi?" Dariya tayi tana faɗin. "Wannan layar a samu cikin bishiyar roba,a sare a cusa wannan kuma a barbad'e shi a inda take zama zaki sha mamaki!" "Ai ba shiga wurin juna suke ba." "Ni kuma bani da hanyar da zan muku aikin nan!" Daga nan ta mike tana faɗin. "Kuna da kwanaki talatin da tara aikin ya fara idan kuka sake aikin ya fara ba tare da anyi aikin ba zaku rasa damar ku, shi wannan toshe bakin mahaifar zai yi ba shi zai hana ta haihu ba, amma kafin nan ta rasa nutsuwa, wannan kuma yadda take juya mijinki haka itama zaki juyashi domin duk wani nutsuwarshi zai dawo kanki, amma ki sani yar malamai ce gaba da baya sannan Matsafa da suka fi ni iko da karfin tuwo sun kasa mata kome,, amma Iyayenta ba zasu zuba idanu su ganta cikin azaba da tashin hankali ba, da, sai ki yi amfani da wannan duk wnada ya zo gaishe ta ki tabbatar kina wurin ki saka a bakinki, ki danne da harshenki, yadda suka mata sannu babu me tab'a cewa ta nime mi maganin karya sihiri hatta kanta. Amma ki sani yarinyar da Mijinki aiki ba zaki tab'a iya raba su ba, soyayyarsu daddadiya ce mai dogon tarihi da dogon ƙarni sannan tubalin masarautar da jinin gidan Rantsatsiyar ce ba zaki taba yin aiki ya shiga cikin masarautar ya kai kwana arba'in ba tare da ya karye ba masarautar kafaffiya ce babu aikin da yake zama kome me, kin tab'a jin sarakunan masarautar sun musu ta hanyar tsafi? A'a ina kashe su ake da guba ba dai tsafi ba shi yasa ba a iya musu yarki kuwa ƙaddarr ce zaki fuskanta da kanku da zuciyaki idan har kika hakura ki huta da wani damuwa idan kuma kika ce ba zaki hakura ba kishi a tsakanin zubda jini zaki yi lallai aiki ba gabaki kamar na bakar inuwar bayanki, ki sani akwai bakar Inuwa a bayanki kada ki rasa damar da zata wuce baki amfana daga gare ta ba, Hajiya bani kudin aikina dubu dari biyu da hamsin!" Ba musu ta bata sannan ta juya zata tafi ta ce mata. "Idan kin shirya haduwa da bakar Inuwa, zan zo gare ki daga lokacin da kika ji a ranki kina so ki ambaci suna Angaza zan zo!" Sannan ta fita tana dariya, "Hajiya ya zan yi da wannan abin?" Ta nuna mata kayan murmushi tayi ta ce mata. "Zamu yi tafiya, muje a saka a can shi kuma wannan Iram zaki nima ku yi magana da ita, zata fiki sanin yadda zai shiga cikin gidan." Haka kuwa ta kira Iram suka sha hira kafin ta roke ta bukatarta da take da shi, shiru tayi kafin ta ce mata. "Zan yi amma sai kin amince zamu kebe?" "Iram nayi mishi alƙawarin na daina don Allah kada ki saka ya gano muna tare yi!" "Tunda ba zaki amince ba shi kenan ki nime mai miki aikin nan, domin ba zan yi aiki kyauta ba!" Tana ƙoƙarin kashe wayar ta ce mata. " Ina zamu haɗu?" "A inda muka saba haduwa mana!" Daga haka ta katse wayar don ma Hajiya Mardiya ta bar dakin ajiyar zuciya ta sauke, tana nazarin yadda zasu hadu da Iram. don haka ta shirya haduwarsu akan zata kai yarinyar riga-kafi. A can suka hadu suka watse san ransu, sannan ta bawa Iram sakon, amsa Iram tayi tana faɗin. "Yar uwata ce fa? Nasan da ni ce a matsayinta ba zata yi tunanin min haka ba, amma kuma yadda Abba ya ke nuna ya fi sonta yake min ciwo ko ba kome itama ta ji yadda kowa yake ji." Ta fada tana jefawa a jakarta. " Na zata zaki ce ba zaki yi bane bayan sadaukar miki da kome da nayi!" Inji Ijlal, tana shafa bayan Iram. "Eh to da wannan don wannan harkan bariki ne sai a hankali!" Ta fada tana murmushi kafin ta wuce ban daki tayi wanka sannan ta fito tana mata dariya ta ce mata. "Mijin da kike hakilo a kai bai damu da ke ba, which mean ya ajiye ki ne don kina haifa mishi Yara kyawawa irin gidansu!" Ta shafa kan Baby Amirah. Buge hannunta tayi tana faɗin. "Don't dare touch my angel da wannan kazamin hannunki! Yarinyata innocent soul ce!" Gyara tsayuwa Iram tayi tana faɗin. "Oh laala;" taba wani kyafta idanu ta ce mata. "Kika ce me? Kada kazamin hannuna ya tab'a yarki.!" Dariya tayi ta dauki yar tana juyata. "Iram ajiye min Y'ata!" Wani rike kafar yarinyar Iram tayi tana faɗin. "Kamar haka na sake ta!" Ta fada tana murmushin mugunta. Zubewa kasa Ijlal tayi ta fashe da kuka. "Am sorry nayi kuskure, don Allah kada ki min haka ita ɗaya ce makamin da nake amfani da Salmanu Faris!" Murmushin gefen baki tayi ya gyara yarinyar da ta fara kuka, ta kwantar da ita ta durkusa gaban Uwar. "Zan miki aikinki ba wai don kin bani wannan jakin jikin naki bane, i like na ga yadda Babanmu yake shiga damuwa ne idan wani abu ya sami Ikhlas, na ji kina mata iskanci akan yarki har da cewa ta mata asiri." Ciro wayarka tayi a inda yaƙe. Ta nuna mata videon yadda suka kwakule juna. "Idanunki ya fita kanta, idan na ji ko na gani. Hmmm yarki ita ce target dina. Ina son Yar uwata amma bana jin zan bari wani ya cutar da ita kamar yadda xan cutar da ita kika.aikata haka Mai Babbar daki zan turawa wannan videon ba zan sake duniya ta gani ba don martabar al'adun masarautarsu amma da Mijinki zasu ga yadda kike goga gabanki a nawa! Shegiya ki sha wani abu yarki ta sha nonon domin na shanye sai fata!" Ta tsalleke Ijlal ta fita abinta, ita ko a barikin ma bata da sa'a balle a gidan aurenta. Kuka ta fashe da shi amma da ta tuna cewa dole Ikhlas ta bar mata mijin sai kukan ya kare, ta yi wanka ta bawa yarinayr nono tana sha tana amai har dai tayi gyatsa ta shirya suka bar gidan. *** Satin mu kusan biyu muka fara shirin dawowa gida, ya gayawa Abba zamu dawo a tura wasu su je ayi min gyara, sannan ya gayawa Mai Babbar daki, haka aka hada da Wildat da wasu bayi aka shiga aka min gyara gidanmu ma aka hada da wasu suka zo aka min gyara. Gidan kura yayi aka share aka goge, ranar da zamu koma kuma daga gidanmu aka kawo mana abinci, karfe uku na yamma na muka iso lafiya lau, nayi kiba nayi kyau dani. Cikin gida muka fara sauka muka gaida yan gidan sannan muka wuce gidanmu, an gyara Wildat ta saka min turaren wuta ko ina yayi kyau sai kamshi. Haka na wuce kitchen na duba abin da babu na ciro takarda da biro na rubuta na bashi ya duba ya ajiye sannan na shiga nayi sallah kamar yadda na ji yana fada idan ta tafi zai tsaya sai dare zai dawo shi yasa ya ci abincin ni kuma na tsaya na kara gyara dakina, kaya na cire na shiga wanka har na gama lafiya lau, sai da na tashi zai fita cikin abin wanka har na sako ƙafana sai ji nayi kamar an murde min kafar tare da buga min gabana da abin wankan, ji nayi kamar numfashina zai bar jikina, na sake salati da karfi, tare da komawa cikin abin wankar a zauna dabas. Kafin wani lokaci ba sai na fara jin kamar gabana ana hura min iska ba. Wanda ya ja min dole na jingina da baya ina jin wani irin ciwo da azaba, kafin wani lokaci gabana da cinyoyina sun yi wani irin jan ruwa take suka yi jajjur kamar an watsa min ruwan zafi. Kasa motsi nayi ina kwance a wurin har La'asar ban iya motsi ba da zaran na d'aga ko da hannuna ne zai ji kamar har wurin na taba. Ina ji ina gani salolin nan suka wuce min, haka nayi ta kuka a ban daki. Har karfe bakwai. "Fulani Babba!" Cikin kuka da disashen murya na ce mishi. "Na'am!" Bude kofar yayi ya ganni a kwance.."Innalillahi wainnalihir rajoun!" Ya fada da karfi, tare da saka hannu ya dauke ni cak, kuka na saka mishi saboda azabar da nake ji, kwantar da ni yayi ya ciro min kayana a cikin jakar. Ya ciro min doguwar riga ya saka min tare da yafa min yayi waje da ni, a faruq yana ganinsa ya bude motar ya kwantar da ni, muka nufi asibiti, wato Ni daya nasan irin azabar da na ke sha lokacin da muka isa aka amshe ni, Doctor Munirah aka kira a daren ita kanta abin ya bata tsoro, ta same shi tana gaya mishi bata tab'a ganin ciwo irin haka ba, sannan ta kira manyanta ta musu bayani suka ce babu irin wannan ciwon dole aka tura lamarin zuwa lab duk abinda za a yi anyi babu kome, don haka suka ta zuba min alluran da yana awa uku zai sake ni, haka ya kira Mai Babbar daki ya gaya mata, sannan ya kira Abba ya gaya mishi muna asibiti sai sun zo su ga an ware min kafa ba halin daya ya samu ɗaya. Har zuwa lokacin babu wanda ya ji labarin abinda ya faru, domin sun bar abin a tsakanin iyaye da mu kanmu, abin mamaki a cikin kwana biyu na zabge kamar bani ba haka yasa aka fara tunanin dawo da ni gida domin duk abinda za ayi a yau da nake da kwana uku ba a ga kome ba haka yasa aka dawo da ni gidanmu, Hajja tana ganina ta rike baki ganin yadda nake ko tafiya bana yi. "Ikon Allah wannan ai sai dai ku nimo magarya da tazargaje, ku dafa da lalle a dafa mata mu gani kafin nan karanta mata falaki da nasi da ayatul kursiyu, sai bata tana sha tana wanka da shi, mu ga abinda hali zai yi." Iram bata san ina gidan ba, sai da dare da ta dawo yawo ta ji Hajja tana bada labarin a waya taji, shigowa tayi tana faɗin. "Me ya samu g**din zinari har ya koro ki kenan, Allah sarki namiji ba amana daga ka fara ciwo zai nad'e ka ya kawo ka gida!" Ina fama da kaina bata ita nake ba. Haka ta gama yanka min bakar magana ta wuce abinta. Tana zuwa bangarensu ta gayawa Mamanta sannan ta kira Ijlal ya gaya mata, wacce take shirin yin tafiya ita da Hajiya Mardiya. Hajiya Turai kuwa har da murna tazo tana ta dariya murmushi Maluma tayi ta ce mata. "Ba shi ya so a kawo ta ba, mune muke ganin ya dace ta zo gida, Alhamdulillahi duk abinda Ubangiji yayi mai kyau ne ni a haka ma arziki ne domin bata saka ni kuka ko tana shirin saka ni kuka ba." Muna magani ana kuma min sauka, ana bani rubutu ga wani sabulun da aka hada min mai babbar daki ta kawo min ana wanke min wurin da yayi gyambo har da ruwa me yauki yake zuba. Idan Maluma tana wankewa kuka nake har na fita hayacina. --- A bangaren Ijlal yau bakin cikin da ta ji na kai Ikhlas ba kadan ba, haka suka bar garin da sunan zuwa wani kauye da suke da bishiyar roba, haka kuma suka bar garin bata gayawa mijinta ba. Balle yasan me zai ce mata wani abu ko kada ta tafi ko ta tafi. Haka suka bazama niman duniya , ko halin da Yarta take ciki bata ganin kawai damuwarta Ikhlas ita ce ta hanata farin ciki ta hanata sakewa da mijinta, duk abinda zata yi don nisanta Ikhlas da Faris sai tayi koda zata yi yawo tsirara ne, tayi alkawarin sai ta ga bayan Ikhlas, ko yanzu ko an jima da ita take zancen wannan shine alƙawarinta ne wannan ba zata karya kanta ba, sai ta gaya bayanta. Da wannan tayi ta cika alkawarin ganin ta datse alakar Ikhlas da mijinta. *08130269641* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 82 Sau dayawa kada ka zalunci mutumin da ya yarda da Allah inda Ijlal ta samu matsala kenan, gani take duk abinda take Ikhlas itama tana yi sannan tana bin malamai ko iyayenta kusan abinda Uwar goyanta ta daurata akai kenan. Ai su Ikhlas ba haka suke zaune ba itama iyayenta suna tsaye kanta da irin zuciyarsu, duk wani abinda zai janyo hankalin mijin yarta Maluma bata wasa da shi, domin tunda ta fuskanci matsayin Yarta tow ta daina wasa da duk wani abun da ya shafe ta, ita ɗaya ce mace cikin yayu maza taya zata barta kara zube. Wannan abun yasa ake ganin haka. Wannan ciwon ba a tashi sanin alkadarinsa ba, sai da Tarasulu tazo. Tana shiga gidan ta ce musu. "Ni kan kun fara cin namar dawa ne?" Kallonta Hajja tayi tana faɗin. "Dadi da ke tsiya a ina zamu samu namar dawa anan!" "Gaskiya naji warin namar damatsiri, kuma nasan haka kawai babu me kawo shi? Kun san illarsa kuwa gashi kamar da warin fatar maciji da nake ji!" Ta fada tana sake baza hancinta. "Tarasulu kada ki hanani barci don Allah a ina zamu samu irin wannan abin?" Can ta ce mata.."da gaske waye yake jinya a gidan nan?" "Takwarata!" "Ayya muje na ganta!" Haka suka nufi kofar maluma. Sai da Tarasulu ta toshe hancinta. Tana shiga ta sake salati. "Kashe yarinyar zaku yi? Wannan ai azaba ce akan azaba maza ku fito da ita waje wanda yayi wannan aikin lallai shaidani ne na karshe, maza a kira min Awwalu nasan yau ba shiga daji ba" ta ciro wayarta daga lalitarta, ta mikawa Umma. Suka yi Sa'a kuwa an same shi ta ce maza ya zo tana son ganinsa, bayan minti talatin kuwa sai gashi kafin ya zo nan ta mishi kira ya kai sau goma. Ai kuwa sai faɗa take ta yi, kafin ya iso ya fara duba ni. Fita yayi bai dawo ba sai bayan la'asar sannan ya bada abinda za ayi min a dafa wasu saiwa ya ce a dafa min da gadali, ayi ta zuba min ina zama da wanke ciwon sai mai da ya haɗa da manshanu ya ce ina shafawa a wurin. Sai wani garin magani da aka bani xan na sha a kunu, shi kenan Umma ta bashi 30k Tarasulu tayi ta fada Hajja kuwa tana faɗin. "Amshi abinka, ai ba yanke kudin kayi ba ra'ayi aka yi aka ba, mu dai Allah yasa ta samu lafiya. " "Amin Ya Allah?" Yayi kasa da kai ya ce musu. "Ta auna arziki domin yadda aka so abin shi ne gabanta ya lalace sai ya kare a gefe, da ace ya samu gabanta har ga Allah sai dai ayi hakuri kashin Maciji gamsheka aka hada da fatar damatsiri da wasu ciyawa masu guda wanda ko tab'a mutum suka yi a daji sai ya ji a jikinshi. Amma Alhamdulillahi tunda an auna arziki ba samu wani babban tashin hankali ba ne, za a iya kula da ita." Abubuwa dayawa sai to a ina na samu wannan ciwon? Haka dai aka fara min jinya. *** Nadiyyah Bai boye mata halin da Ikhlas ta ke ciki ba, amma bai gaya mata asalin ciwon ba ya dai ce mata bata da lafiya, haka yasa ta fara shirin dawowa da cikinta da ya kusan shiga wata shida. Duk wanda ya ganta sai ya jinjjna mata domin cikin yayi girma ba laifi kamar ba cikin fari ba. Haka suka ta shiri iyayenta suna tsaye akan labarinta, daga LA aka dauko mai kula da ita na musamman da mata duk wani abu. Kwanansu hudu da dawowa Itama Nadiyya ta dawo Zanzabira, sai da ta huta sosai sannan bayan sallah isha suka shiga gaida Mai Babbar daki, ta so ganin Ikhlas ya hanata, shi tun akan Ijlal yake shakkar lamarin Ikhlas idan bata so ba yanzu dai ta fara share shi, shi kuma a duniyar shi ya tsani ta share shi tsoron fushin ta yake ji, haka tayi ta naci yana ki, itama dai da tazo ba wani abin arziki ake damu a wurinta ba, domin tafi babu. Kwana biyu idan ya kira Ijlal zai ji ya yarshi take amma wayar bata shiga, haka yasa shi kiran Kawunsa ko suna lafiya ya ce ai tana gidan kakaninta da Matarshi ya basu hutu, shiru yayi kafin ya ce mishi. "Shi kenan dama ina kiranta bana jin labarinsu Amirah ne!" "Nima jiya Amrah take gaya min bata samu Uwarta a wayarta har Ijlal ɗin." "Tow Allah yasa lafiya!" "Tow sai dai muce Allah ya kyauta!" Haka suka rabu, kowa da abinda yake damunsa. Washi gari ya sake kiran layin Ijlal shiru, sai ya share bai kara bin kanta ba, shi yanzu babban addu'arshi Nady ta haifi cikin jikinta lafiya, yafi mishi kome dad'i. Ranar da suka cika kwanaki biyar dama kullum yana zuwa ya duba Ikhlas da dare, yau ya shirya ya tafi, ya samu tana zaune ba kamar kullum da tana kwance ba. Murmushi nayi mishi ina mai mika mishi hannuna. "Sannu ya jikin naki?" "Da sauki ai!" "Allah ya baki lafiya!" "Amin Ya Allah!" Na daura kaina a kafad'arshi na ce mishi. "Ya kake jin labarinsu Amirah?" Sauke numfashi yayi ya kara rike hannuna da kyau. "Yau kwanaki biyar kenan ina niman wayar Mamarta baya shiga ban san meke faruwa ba?" Sake baki nayi cikin mamaki na ce mishi. "Yanzu ayi haka a matsayinka na wakilin al'umma ka ajiye niman Matarka na tsawon kwanaki har haka? Haba me yasa baka damuwa da lamarin Ijlal ne?" Damke hannuna yayi yana murza zoben ya ce min. "Thank you Zainab amma nayi ƙoƙarina akan yarinyar nan akan me ba zata gaya min zata yi tafiya ba." Kwantar da kaina nayi ina faɗin. "Kayi hakuri kai uba ne kuma shugaba, sannan kuma jagoran talakawansa don Allah kada kayi fushi da ita!" Shafa kaina yayi yana faɗin. " Yanzu dai Nady tana gida!" Murmushi nayi na ce mishi. "Shine ka barta ita ɗaya!" "Tazo da mai kula da ita, babu kome" fura da nono Hajja ta kawo mishi sai Kilishi da aka kawo mishi ta zuba mishi, ya amsa yana sha yana mata hira sosai suke hira da yake an maida ni ɗakinta. "Takwara na surka miki ruwan?" "Eh Hajjana!" A cikin kwana biyu fa gaban ya fashe bakiɗaya ya zazzago da ruwan ciwon bakiɗaya, sai na ji kamar an cire min duk wata masifa da yake cikin ciwon. A hankali nake takawa yanzu babu ciwo sai dai wurin ne yadda yake min ba dad'i, haka na shiga ruwan na gasa kaina sannan na fito na sha na haɗin yana kallona ya ce min. "Ki yi hakuri duk saboda ni ne!" Dariya nayi na rike hannunsa na ce mishi. "Kada ka damu ba don kai ba ne jarabawa ce, kuma Haƙa Allah ya so ya ganni, Alhamdulillahi idan abin ya same ni baka ganin nan da nan Allah yake kawo mafita ba, haka yana nufin idan Allah ya jarabce ni baya son ya ga na wahala, Alhamdulillahi wallahi Allah yana sona da rahama shi yasa yana jarabtatta zaka ga ya kawo min mafita, nayi imani da Allah ban yi kome da Allah zai kawo min mafita ba, abu daya ba sani na yarda shine yake yi ba kuma meye bayan shi, Alhamdulillahi na godewa Allah akan lamarina!" Sumbtar wuyana yayi yana faɗin. "Wannan tawakkalin yasa nake ji da ace kece ko Nady kuka haifi Amirah tow ba zan tab'a jin tsoron kada ta rasa kulawar da ya dace." Jan hancinsa nayi ina murmushi na ce mishi. "Itama zata kula da ita ka ɗauka fadar haka!" Shi kadai yasan yadda yake ji, idan ya ce zai rabu da Ijlal tow ya Amirah zata kasance? Wacece zata kula da ita bayan Mahaifiyarta? Kaf duniya babu mai iya kula da Yaro sama da uwarsa, ya sani ko rabuwa da ita yayi baya tunanin zai daurawa wata mace dawainiyya, gara ya hakura da ita, ko don albarkacin yarinyar, amma batun kara wani haihuwar baya tunanin zai kara nan kusa shi yasa tana dawowa zai kaita a saka mata tsarin Iyali domin idan ba nutsuwa tayi akan Amrah ba, baya jin zai kara hada wani jini da ita, Amirah ita ce ƙaddaransu. "Tunanin me kake yi?" Na tambaye shi, yake yayi yana sosa kai ya ce min. "Ni ban yi wani tunani ba." Murmushi nayi na ce mishi. "Ba damuwa ai rai da rayuwa ba za a hana bawa yayi tunanin yau dinsa ko gobensa ba!" Yadda nayi maganar sai yayi yana rayawa a ransa da ace Amiratul Zaitunah da yar Ikhlas yasan da ya ga karfin imani da hakuri, bata da yawan magana ko wani son kyale-kyale amma mace ce da tarbiyya da sanin ya kamata ya wanke ta, yasan da zai bata Amirah ta rike mishi ba zata ki ba sai dai Uwar Amiratul Zaitunah ta ce bata yarda ba, koda kuwa duniya zata hadu akanta ne kuwa. Numfashi ya fesar na ce mishi. "Meke damunka ne mijina?" Ajiyar zuciya ya sauke kafin ya labarta min abinda yake ranshi, kamar na kwashe da dariya sai na fasa, na ce mishi. "Ayya ko na amsa zan dawo da ita domin Mahaifiyarta ba zata bari ba, kada mu fara abinda ba zai yiwu ba." Gyada kai yayi, da na kowa ne bawa na mai shi inji Hajja haka kawai ya dauko min yar ya bani uwar ta saka ni a gaba da fitina bayan wanda na ke ciki, Allah ya rufa min asiri ba mai aikata inda na xan dawo da wuri ba, Ijlal ko bala'in. Mun jima a tare kafin yayi min sallama ya bar gidan, wasa gaske babu labarin Ijlal da uwar goyonta. *** Abinda ya faru kuwa, a lokacin da suke isa kauyen sai da aka gaya musu matuƙar mugun abu saka kullo tow su juya domin ka saka mugun abu a cikin dajin zaka rasa hanyar gida, sun zata karya ce kada a musu rufa ido sun samu bishiyar roban suka saka abinda zasu saka sannan suka bar dajin sai suka kasa samun hanya yau ne gobe ne, abu dai ya kama wuri ɗaya suke yawo, ana haka suka hadu da yan fashin daji, tashin hankalin da suka shiga yasa suka dimauce Jini ya tsinkewa Ijlal wacce take danasanin tab'a Ikhlas tunda ta fara wannan yunkurin har yau bata tab'a nasara ba, idan ma tayi nasara baya daukar lokaci ya lalace me zata yi ne Ikhlas ta sha wahala! Waɗannan mutanen sun dake shi, sun azabtar da suka a cikin kwanaki shida kafin suka dauki number Salmanu Faris suka fito wajen gari suka gaya mishi sun yi garkuwa da Matarshi da yarsa da kuma Uwarta. Sannan suna ce kudin fasan miliyan dari da hamsin. Kafin suka kashe wayar. *** Tashin hankalin da ya shiga lokacin da masu garkuwa suka kama Ijlal shi Yarshi ce ma damuwarsa idan ta ita ce ta kare a can bai damu ba, kasancewar lamarin babba ne kuma baya son a ja da nisa. Don haka ya bada waya da wanda suke ganin zai shiga lamarin a tsakiyarsu, ba tare da wani damuwa ba,aka fara ƙoƙarin basu kudin domin Dattawan fada da suka ji haka sun bada shawara kada ayi amfani da hukuma, ayi sulhu a basu abinda suke so ko don rayuwar Yarshi, sai da ya ji haushi ina ma da Ikhlas ce yasan da sau tayi aikinta na jarida, koda ya gayawa Mai Babbar daki abinda aka yanke ta ce mishi. " Ba mu da wata mafita ka amince a yi kome Allah ya kubutar da su." Maganar gaskiya an boye lamarin kamar yadda ake gudanar da shi a sirrance haka yasa aka tura musu kudi ta inda suka ce, sannan suma suka sake Ijlal da ta fita hayyacinta saboda zubar jini da tashin hankalin, asibiti aka wuce da su,lokacin da suka iso domin ita Hajiya Mardiya amai da guduwa tayi ta yi Ijlal kuwa ciwo sosai ta kwanta domin yadda tayi ta zama cikin kazanta ya haifar mata da wasu irin kuraje a gabanta suka cika kamar kudaddaji sun samu sabon bahaya, shi kan har ga Allah wani irin kishi da tsanar Ijlal, haka ya mai da hankali akan Yarshi da kulawarta. A lokacin da Mai Babbar daki ta zo ta ganshi tsaye a kan yarinayr da tayi fama da rashin kulawa itama jikinta yayi wasu irin kuraje, ga yunwa da ya ci jikin yarinyar, yarinyar da bata wuce sati biyar ba duk ta fita hayyacinta kamar wacce ta shekara da jinya. Dauriya ce da hakuri yasa yake tsaye amma da ya fadi akan Ijlal da Yar Uwarta. Haka yayi ta fama aka kika da yarinyar, kwanansu hudu ta wartsake kamar ba ita ba, sai rashin wayo da fama da ciwon madara yasa aka fara bata domin yana ganin haka shine mafita, duk wani gwajin da za ayi akan Ijlal an yi babu alamar wani ya tab'ata sai dai infection da take fama da shi kamar zai kashe ta. Haka ayi ta mata allurai kamar ba mutu ba. *** A hankali nawa ciwon ya warke bakin ciwon ya motse tare da hadewa kamar bai tab'a wanzuwa ba, kafin wani lokaci lafiya ta samu, har ina kome da kaina. Kwana biyu ban ganshi ba ko text message baya turo min sai da nake gayawa Hajja ko yayi tafiya ne nan ta sake salati tana gaya min abinda ya faru, na ji tsoro a raina na razana da dukkan zuciyata, sannan nayi masu fatan sauki. Na kira Nadiyya na jajjanta mata, itama ta ce a wurin mai babbar daki ta ji bai fada ba, sai naga rashin amfanin na mishi magana amma na tura mishi sakon da cewa. *Hello saurayi kwana biyu da fatan kana lafiya i miss You!* Sau ga kuwa kiranshi, nan muka yi ta hira duk yadda bakina yake son na tambaye shi ba.kasa sai nayi shiru na bar shi kawai. Satina biyu da kwana biyar Umma da Hajja suka mai da ni,bayan Maluma ta gyara min jikina ciki da waje, lokacin da muka isa Nady tana dakinta jin motsin ana bude kofar gidana yasa ta fito tana tambayar lafiya sai ta ganni. "Maman Anur shine zaki dawo babu notice?" "Ayi hakuri Nannynmu!" Haka ta shigo muka sha hira Umma da Hajja da Aunty Shukrah suka gyara min gidan, sai da Umma ta shiga toilet ta ga an sauya kome na ban dakin. Kirana tayi muka shiga na sake baki ina ganin bayin, Ashe dama da gaske zai sauya kayan ban dakin? Murmushi nayi na yi alola da na zo nayi sallah ina idarwa na shiga kitchen, na dafa wani abu. Nadiya take faɗin. "An daura abincin dare ba sai kin daura ba!" Tow shi kenan!" Bayan fitarta Umma ta ce min.."na ga alama kin yarda da kowa, ban amince ki ci abincin kowa ba domin baka sanin waye yake nufarka da mugun nufi! Baka san waye mai kyakkyawar zuciya ya isa haka ki zauna idan an dafa a zuba mishi ke iya bakinki ya isa kin dai ji cewa kashe ki aka so Allah bai nufa ba, don haka kada na ji kada na gani." Umma dai umma dai, haka suka bar gidan suka bar ni. Bayan isha na sha wanka cikin wata riga da zani na atamfar Vlisco pink. Ina zaune na kashe daurin dan kwalli ina kallon wa i Turkiyya series, ya shigo shi da Nady, mikewa nayi na shiga kitchen na kawo nishi ruwa da abin tabawa kafin ya kai hannu ita ta riga shi ba ruwanta, sai da ya gama hutawa ya ce mana. "Nasan zuwa yanzu kun fahimci halin da nake ciki, tow Ijlal zata dawo!" Mikewa Nadiyyah ta yi tana faɗin. "Gara ka bude idanunka, ba zaka dauko mata ragowar yan bindiga ka ce mu zauna da ita ba, wannan rashin adalci ne." Ta bar parlourn sai nayi shiru kafin na ce. "Idan ka tabbatar bata da matsalar kome ka dawo da matarka kada rashin Adalcin ya maka yawa, domin idan ka cigaba da nuna ko in kula zai haifar mata da babban tashin hankali da damuwa ita kuma Nady ka kyale ta matsalar gabanta ya ishe ya ita ba tashin hankali ta iya shiga ba balle har ta fara yanzu." Nayi ta kwantar mishi da hankali da kyawawan kalamai... 08130269641 [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 83 Bayan fitarshi na tab'e baki a raina na ce. "Hmm da wani ne a wannan halin ijlal sai ta kusan hauka." Koda yake Nady ta fimu gaskiya fa mace yan bindiga su tare da tare da rike ta na tsawon kwanaki sannan ya ce zai dawo da ita. Hmm Nadiya tayi gaskiya fa, amma idan na ce zan yi magana zafin zai mishi yawa sai na koma gefe ina kallon yadda kome yake tafiya domin idan na biyewa Nady sai ya ce min hade kai zamu hana shi zama da Matarshi. Aikuwa bangaren Nady ganin na bashi goyan baya itama ta fito tayi ta masifa tana faɗin mugun halin Ijlal, ban ce kome ba, nasan na sake nayi magana sai na nawa yafi na kowa muni, don haka na barwa Allah ikonsa, iskancin da tayi da Ba zata sake tayi yanzu ba domin kowa ya sha kunarta sai dai a kone bakiɗaya. Kwanaki uku a tsakanin ranar wata juma'a da yamma, muka ji dirin mota nasan ba mamaki ita ce tunda a can naji ƙarar. Ina kwance naji hayaniya da wasu maganganun alamar habaici da harbin iska, don ma Dogarai sun tsawatawa masu hayaniya sannan aka gaya musu ba a son tashin hankali. Idan ba zasu iya shiru ba su fita. Haka yasa suka yi shiru kuma da gaske ne cikin Nadiyyah sam bata son damuwa ko hayaniya yanzu sai kanta ya fara ciwo wnada haka yake haifar mata da hawan jini babu gaira babu dalili. Haka suka gama hayaniyarsu aka barta ita da yarta da masu mata aiki, domin tun dawowana aka ware kowacce mun bayinta asalima akwai BQ a bayan part dinmu ma'ana a cikin gidan kowacce mace akwai bq haka yasa kowacce ta killace hadimanta sai ya kasance bayan gidanshi Jakadiya take zaune da wasu bayi da suke mishi hidima amma abinda ya shafi wanki da kome na shi Faruq ne guda kuwa waje ake kaiwa. Karfe takwas ya kira kowaccenmu zuwa parlournshi. Haka na shirya cikin doguwar riga mai kyau na nufi bangarensa, a hankali na samu Nadiyyah tana tafiya a hankali. Murmushi nayi na ce mata. "Maman Trip!" Hararata tayi muka shiga cikin parlourn da sallama, zama nayi a kujera ita yanzu tafi gane zaman kasa, tana isowa ya mike ya rikota. Sannan ya taimaka mata ta zauna, murmushi nayi ina kallon yadda take narkewa. *I can't wait to see,nima ranar da za a ce ina da cikin nan!* " Yan mata cikin ya baki sha'awa ne?" Murmushi nayi mai haɗe da dariya na ce mishi. "Ciki da ban sha'awa mana, kawai hakan ya burge ni ne.". Gyada kai yayi yana faɗin. "Lallai kuwa tow ki shirya na zuba miki yan biyar!" Hararanshi nayi daidai shigowar Ijlal dauke da yarta a kafad'arta, wani turus tayi ganin yadda yake daman matsewa Nadiya kafa, kamar zata sake yar hannunta.."Ciki kike da shi? Amma ba nashi ba ne ko?" Ta sake wannan maganar kamar an sake kashi, mahaukaci ya ce. "Abin ba dad'i!" Bayan ya ci kashin, shine wannan kalaman Ijlal. "Ke wawuyar ina ce? Cikin ba nawa ba uban waye ya mata idan ba ni ba? Kin zata je daya ce kike da ikon bude jiki ki haihu da ni, itama ciki da ita ke mutum bai ji zafin zama da ke ba sai kece zaki ga matata da ciki ki tambaye ta inda ta samo ko an gaya miki ban san abinda kike aikatawa ba ne!" Da yake sulhu take nima, cikin sanyin murya ta ce mishi. "Allah ya huci zuciyarka ban san zaka fusata ba ne. Nadiya ki yi hakuri. Ikhlas ya gida ashe baki ji dadi ba!" Ya fada tana min wani irin kallo mai dauke da wani tsinannen murmushin da duk lokacin da tayi nasan akwai wani abu da ta shiryawa kanta, ban bi ta kanta ba domin ita ba ce matsalata, balle har ta zama topic of discussion da zan sakata a gaba.. Yadda ya taru magana yayi mana tare da ja mana kunne da mu kiyayye shiga hakkin juna, sannan ya kuma mana barazana idan wata ta kawo mishi fita zai rabu da ita, musamman ita ya nuna Ya ce kada ya ji kada ya gani idan ta sake aka kawo ƙararta wallahi zata fuskanci b'acin rai yasan sai ba shiga harkanta nake ba, haka yasa kowacce ta kama kanta, ta kuma rufawa kanta asiri ya kara jajjadawa ta raba girki kowacce tayi nata da bayinta, haka yasa kowa ya tsaya a inda yake amma a bangaren Ijlal cikin Nadiyyah yazo mata bazata ya aka yi bata sani ba, kasa motsi tayi har bayan sallamarsu da yayi sai da ya daka mata tsawa ta mike jiki a sanyayye, maganar gaskiya yana dan kyamarta, don haka ya ce mata. "Ki zauna ki kula da kanki da Yarinyar bana son na ga kara ganin kafarki anan idan kin samu lafiya sai a san yadda za ayi." Sunkuyar da kai tayi tana jin wani irin ciwo da zafi a ranta, Ikhlas ta fita da sauki abin amma yadda ya nuna mata a gaban Nadiya sai ta ji kamar muzantata yayi a gaban Matarshi, haka yasa ta fita tana mai nufar bangarenta, tun da ta shiga parlournta take wani irin kuka ba kukan abinda ya mata ba, kukan yadda ba zata kasance da shi ba ita babban burinta yanzu ta sake samun wani cikin da shi amma bakiɗaya ya hade yaki mai da hankali akanta. Haka tayi ta nazarin yadda zata yi da cikin Nadiyyah, duk yadda taso ta kawo karshen tunaninta abin ya ci tura don haka, tunda tasan ba zai tab'a nimanta ba sai share su. Washi gari ta shirya tsaf mai kula da Amiratul Zaitunah ta mata wanka ta gyara yarinyar sannan aka kawo mata abin karyawa, har parlournta irin wannan rayuwar take so fa, Alhamdulillahi ta samu, mai kula da Amirah ta bata madara tasha dakyar, sannan ta sakata a kafada tana jijjigata har tayi barci, ita kuma Fulani karama Ijlal ta zauna tana karyawa sai kallon agogon bangon parlourn ta cewa mai kula da Amirah. "Ko dauko gadonta na hutawa ki saka kafin ya shigo ya ganta anan." "Allah ya baki nasara an gama!" Haka ta dauko tayi kome tare da kwantar da yarinyar ta cigaba da jijjiga gadon, har wurin sha daya saura sannan ya shigo parlourn, mikewa tayi tana gaishe shi. Da hannu ya amsa mata. Ya durkusa a gaban yarinyar yana shafa kanta yana jin wani irin nutsuwa a ranshi ko ba kome zai bude idanu ya ganta. Murmushi yayi ciro wayarshi ya dauke ta hoto sun kai kala goma, haka ya mike yana kallon bayin da suka zube ya ce musu. "Wacece cikinku take kula da ita?" "Allah ya baka lafiya da nisan kwana, ni ce takawarka lafiya jini da nasaba ta sarauta tana yawo a jikinka!" Kallon Ijlal yayi ya ce mata. "Kin bata maganin Amirah?" Shiru tayi ta manta ita fa har yau da tunanin cikin Nadiyyah ta tashi. "Ba magana nake ba!" Ya daka mata tsawa, a dan birkice ta ce mishi. "Na manta!" Tsayawa yayi yana kallon yadda take kokarin barin parlourn, takaici da bakin ciki kawai sun isa kashe bawa idan ya zauna da Ijlal. Kawo maganin tayi ta mikawa yarinyar. "Ki mata bayani yadda zata bata!" Daga haka ya juya ya fita, haka ta gayawa yarinyar yadda zata bata maganin, da sauran kulawar da ya dace. Gyara parlourn suka yi suka koma bakin kofa suka tsaya, kasa barci tayi tana nazarin yadda zata yi da cikin Nadiyyah Allah ya gani cikin Nadiyyah ya tsaya mata a rai, idan ta ce tana kaunar cikin tayi karya. Sha daya da rabi ya shigo min, ina hada abin karyawa, ya shigo tsayawa yayi a bakin kofar kitchen din, cire alkyabbar shi yayi yana mai shigowa a hankali na ce mishi.."Nasan ka shigo fa!" Ya cigaba da aikina rungume ni yayi ta baya. "Ina kewarki!" "Nima haka!" Na fada ina wanke roban da na kwab'a fanke. "Abin karyawa kika mana?" Murmushi nayi ina faɗin. "Ka ci naka a wurin Giwar sarki kada ka saka rai a nawa don ba baka zan yi ba." Ba faɗa ina cire jikina daga gare shi. "Bakyau rowa dai!" Juye kunun gyad'a nayi a cikin wani glass jug, na saka a tire, yana ganin yadda nake haɗawa na dauka na kai parlour na dawo na kwashe kome na kai, sannan na goge kitchen din duk yana tsaye ni ban san me yake yi ba na dai ga kamar yana tauna, kamar ance na d'ago kai ashe fanke ne a hannunshi ya cika baki yana ci hankali kwance. Wani irin kallo nayi mishi irin ina wasa da kai waye ya baka? Ai kuwa na nufe shi da sauri ya fito waje da sassarfa ya saka alkyabbar shi zai fita na rike rigar. "Ka ga bana son haka bani abin karyawa na!" Tura na karshen yayi a baki gashi sun yi laushi gwanin dad'i, sai da naji haushi ya kama, haka na kyale shi sai da ya fita don daukar alhaki ya leko yana faɗin. "Sai ki yi hakuri!" Ya juya yana mai barin parlourn, haka na girgiza kai, zan rama wallahi. Wurin karfe daya saura sai ga Iram, ta sake zuwa da niman fitina. Ina parlour ta shigo ina karatun Alqur'ani, tunda Wildat ta kawo mata ruwa ta zuba mata, take zaune bata ce min ba ban ce mata ba, karatuna nake har na kai aya kafin ta ce min. "Kin san abinda ya same ki nice na zo na zuba miki a ban dakinki yadda duk lokacin da kika buge gabanki zai lalace!" Na razana amma kuma wannan lamarin ba na razana bane sai na sake murmushi. "Allah ya baki ikon ne don ya jaraba imanina, kai ni ban yarda akan kece ba nafi yarda da cewa Allah ne ya aiko min jarabawa kuma Alhamdulillahi ba a wahala ba Allah ya kawo sauki!" "Ai shine abin ya bani mamaki, me yasa ke baki tab'a wahala ne?" Ta tambaye ni tana mikewa, "Sarkin dogarai!" Na kira sunansa domin na ga tana shirin ciro abu a cikin jakarta bayan ta ja handglove din hannunta. Sai gashi kuwa ya shigo da zabgagge bulala a hannunsa. "Fulani Babba gani nan fada na cika!" "A bude jakarta, sannan a kira min Faruq!" Da yake ba shi daya ya shigo ba, ai kuwa sauran suka kira Faruq, wani hoda ce da wasu kwayoyi da allura, kai abubuwa dai ba kyan gani. Na cigaba da karatuna dariya tayi tana faɗin.."Ni zaki tozarta? Ni yar uwarki ce fa!" Zuga mata bulala yayi ta danna ihu. "Allah ya baki nasara me zamu mata?" "Jira Faruq!" Na cigaba da karatun, after wasu mintuna Faruq ya shigo, wayata da take gefena, na mika mishi yana gama ji ya mika min tare da cewa.."ranki shi dade mai ya da ce da ita!" Kasa yayi da kanshi daidai dan kusa da ni yayi magana maganar, nima haka na mishi bayanin yadda zai yi da ita"Ku manta da jinin da yake tsakaninmu, ta fada maka wanda ya saka ta aikin, sauran ka gaya min idan ta yi laushi kuma ya faɗa ku kaita inda kasan zata zauna na wani lokaci har ta biyo, kada ta rasa ci da sha kawai a boye ta wani lokaci wayarta da jakanta ga number Tauhid kasan yadda zaka bashi sauran kuma mu ga abinda zai faru." "An gama ranki ya dade!" Ya juya tare da kallonta bai mata magana ba, wani irin duka ya mata tuni ya yi kasa ya dauke ta ya saka ta a kafad'arshi ya bar parlourn da ita Sarkin dogarai ya juya zai fita na ce mishi. "Sarkin dogarai! A duniyar nan tana da fadi da girma, wannan maganar ya zama iya mune muka san da shi!" "Ranki ya dade ai ko kashe kaina kika ce nayi zan yi wannan yarinyar yar ta'addace!" "Yayata ce Ubanmu ɗaya!" "Allah mai iko,.Allah ya kyauta!" Ya fita, motar Iram da ta zo da shi haka aka fitar da shi daga cikin gidan tare da ita suka kai motar inda Tauhid yake suka bada sako a bashi, sannan ita kuma Faruq ya tafi da ita. Turawa Abba sako nayi tare da cewa. *Assalamualaikum Abbana ka gafarce ni sannan ka min uzuri nayi maka wani laifi na gaji da ganin hawaye na zuba daga idanunka yasa nayi haka ka min kyakkyawar fahimta! A matsayina na Fulani Babba daga masarautar Zanzabira na hukunta Iram da laifin yunkurin kashe ni. Ban saka a mata kome ba amma ka yi min uzuri na dauke ta daga cikin mutane da sauran al'umma idan lokaci yayi xan bayyanata Yarka Zainab Junaid Gobir! Wannan ya zama sirri a tsakaninmu* Kirana yayi yana ta saka min albarka, ya ce min idan na samu lokaci yana son magana da ni, dama ya zuba min idanun ne ya ga zan iya handle wani case ko ina nan a yadda ya Sanni, sai gashi na gama kome cikin ruwan sanyi. Ban yarda na yi wasa da damata ba, na nutsu na zubawa kowa ya idanu. A bangaren Ijlal dama ta kira Iram ce su san yadda zasu magance matsalolin da yake gabanta musamman na cikin Nadiyyah, sai gashi cikin wani irin yanayi Babu Iram babu dalilin. Don haka ta kira aunty Fa'iza ta gaya mata da yake basu da man kai, matar nan ta ce mata maza ta san yadda zata yi za'a kawo mata magani ta zubawa Nadiyyah a cikin abinci domin cikin ya zube, tsoro yasa ta kasa ai watar da kome, koda aka kawo mata magani kasa amfani da shi tayi to taya zata yi amfani da shi? Da yamma na shiga bangaren Bayi na samu sun taru wuri guda suna ta aiki bakiɗayansu. Wildat tana rike da wayata na tsaya ina mai kallonsu yadda suka zube suna gaishe ni. Jakadiya tare da uwar tuwo suka fito suna cewa. "Barka da zuwa Fulani Babba, bari a kawo miki kujera!" "Barshi Jakadiya!" Na fada ina kallonsu. Kafin na ce musu. "Ban zo nan don na ganku ba, na zo ne domin na muku kashedi guda uku. Na farko babu ruwanku da shiga sabgar iyalin Mai Martaba abu daya kuke yi aikinku! Na biyu kada na ji ko na gani an zauna ana gulmar wata ko wani abu! Na uku kada na ji ko na gani wata an hada kai da ke an cutar da wata a cikinmu, Faruq ka musu magana da Hausa!" "Duk wacce aka kama ta da laifin saka idanun a cikin gidan Mai Martaba hukuncinta shine bulala dari , na biyu kuka zauna kuka yi gulma za a kai mutum gidan Yari na tsawon wata shida da aiki me tsanani, na uku aka hada kai da ke aka yi wani abu tow hukumcin da zai biyo baya ba zai yiwu kowa dad'i ba." Sannan ya koma kan Jakadiya ya ce mata. "Jakadiya aikinki, shine ki yiwa Bayi jagora da isar da wasu abubuwan, Jakadiya idan wani abu ya fito har da ke a cikin hukuncin don haka ki gaya musu wannan sabon dokar Fulani Babba ce su kula da kansu da lafiyarsu. Tabbas tsoro ya shige su ainun, tsoro na hango a cikin idanunsu. Shiru Ijlal da zuwa Iram ba ƙaramin hana ni barci yayi ba, don haka duk tsoro ya hana sakewa shi yasa na fara kashedi akansu. A hankali na koma bangarenmu, kowacce ta kama kanta a bangarena Wildat kaɗai na rike daya yarinyar ma na kyaleta nace iya Wildat nake bukata, haka yasa itama yarinyar ta zama kamar wata makusanciyata. Sannan na gaya mata idanuna na kanta da motsinta. Cikin ikon Allah lokacin bautar kasarmu ya zo, don ma ana ta samun wasu matsalolin da yasa bamu tafi ba, a wannan lokacin Yeemar cikinta yayi kwari, ranar ta zo mana wuni, tana ganin nadiyya da ciki sai da ta kasa boye damuwarta, nayi ta dariya ina faɗin. "Ke bestie haihuwa ta Allah ce idan ta haihu kamar ni ce na haihu kada ki damu wallahi!" Haka tayi shiru bata ce min kome ba, amma ranta ya nuna min bata ji dadi ba, tow ya zamu yi ita ta yiwa Faruq bayani, da Yazid ya zo ɗaukarta nayi mishi godiya sannan suka tafi. Bana jin zan yi kuka da rashin haihuwa musamman yadda Nady take alakanta ni da Babyn sai.na ji ina son babyn har cikin raina. Amma ba yadda xan yi tunda dole sai Allah ya baka kafin ka same su. Faruq ya gama min kome ya amso min kome ni da Yeemar aka tura mu Gombe, ba sai ga bawan Allah yana ya fushi ba shi fa bai ji a ransa na tafi na bar shi ba, haka shima ya haɗa wani tafiyarshi, wai zai je ziyarar gani da ido ga masarautar Gombe, a raina na ce wannan shine namamajon gaskiya,, sanin cewa Nadiyyah tana fama da kanta bata son hayaniya saboda yadda jininta yake hawa idan ta dan shiga damuwa haka yasa bakiɗaya muka tsani ko kara ne, abin mamaki ba sai ga masu algaita ba, sun shigo sun fara busa da kade-kade ina cikin hada kayana fa. Mamaki ya cika ni na leko ta window na ce.."Sarkin dogarai! Maza a sallame su ba a son kara da hayaniya!" Tasowa yayi da gudu yana faɗin. "Allah ya baki lafiya da nisan kwana ranki ya dade Fulani karama ta gayyato su!" Fitowa nayi waje cikin d'aga murya na ce. "Kaiiiii!" Zubewa suka yi akan gwiwarsu, "Allah ya huci zuciyarki!" "Ki fita daga cikin gidan nan kafin na saka ayi waje da ku!" "Babu inda zasu Hajiya mai gadara!" "Sarkin dogarai ayi waje da masu busa!" "Sarkin dogarai idan suka fita sai na hukuntaka!" Dariya nayi na ce da ƙarfi. "Securitys" ba musu suka iso inda nake. "Ayi waje da su kuma a hukunta su sakamakon kin bin umarnin Fulani Babba, na farko kenan, na biyu shigowa cikin harimen Mai Martaba ba tare da izinin Fulani Babba da Giwar sarki ba. Na uku a rufe su na tsawon wata uku saboda d'aga Giwar Sarki daga barci Bayan an hada ko karar mota ce a cikin gidan balle har ayi busan algaita da kakaki tare da ganguna! Wanna shine hukuncin da na zartar a cikin gidan nan matsayina na Fulani Babba!" "Aikin banza aikin wofi sai dai a kare da mulki amma haihuwa sai dai a ga muna yi..... *08130269641* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: *Assalamualaikum, ina ganin ra'ayinku sosai, sai dai ku sani wannan labarin ba just irin sauran labarai ba ne. Musamman role din Zainab da Ijlal and Nadiyyah! Duk yadda xan yi fashin baki matukar ban isa inda nake so ba zai bada ma'ana ba. Duk yadda kuka so ko na so dole labarin nan yana da karshe amma mafi muhimmanci a labarin sakon ya isa inda ake bukata, dayawanku kuna son Zainaba ta haihu, with time zata haihu amma babban damuwata shine mu isa inda ake bukata! Kuyi hakuri idan babu manta ba labaruna basu wuce 82 yau gani har 84 so don Allah ayi hakuri ina jin dadin comments din ku musamman yan comments section 😂🤣👍🏿Sai da ku fa wallahi. Allah ya saka da alkhairi na gode sosai da alkhairinku!* Takawa nayi gabanta na wanke ta da mari, ta kara d'agowa na kara kifa mata mari. "Ki godewa Allah kina shayar da yarinyata, da sai na tsiyayyar miki da idanu. Kuma ki tattara kafarki, ki koma dakinki wallahi kika sake wani hauka sai na fasa miki baki!" "Mrs Yayari!" Na ji murya matar da take kula da Nadiyyah da sauri na juya gare ta ina tambayarta. "Lafiya Juliet?" "Madam Nadiyyah zo ki ganta!" Juyawa nayi na kalli Ijlal sannan na ce mata. "Sai ki san Yaren da zaki mishi, idan ya rasa matarshi da dansa!" Na juya na bar wurin raina a soshe don har ga Allah, maganar Ijlal da ta gaya min ya min ciwo amma kuma halin nady take ciki yafi d'aga min hankali, ina zuwa dakin na same ta cikin wani irin yanayi, ba zan iya ɗaukarta ba amma kuma zamu iya kamata, ganin mun yi ƙoƙarin haka abu ya citura kawai na kira shi. "Doctor kazo akwai matsala a gidan!" "Lafiya?" "Please ka zo!" Ina fadar haka na kashe wayar, tafiyar minti goma ya kawo su shi da faruq, zai shiga wurina Sarkin dogarai ya gaya mishi tana wurin Nadiyya gabanshi ne ya fadi, ya shigowa zai magana na ce. "Dauketa bamu da lokaci!" Haka ya dauke ta muka fita a wani irin yanayi, asibiti aka wuce kusan, Dr Munirah ita ce likitanmu bakiɗaya haka yasa muna zuwa ita ce a tsaye akanta ita da, gani har shi muna cikin tashin hankali. Kallon Juliet yayi ya tambaye ta ba'asi, dafe goshina nayi domin dai abinda ta sani ta faɗa, yadda na defe kaina da hannu bibbiyu yasa shi kiran Faruq ya bincika mishi me ya faru, to ya ce mishi ya fita can sai gashi ya sunkuya kasa yana mishi bayani mikewa yayi a fusace na rike hannunshi. "Sake min hannu!" Janyo shi nayi tare da zaunar da shi. "Kasan me yasa Allah ya ce ku maza ne a sama da mata? Saboda kaifin basirarku da tunaninku, ba irin namu ba ne, idan har ka ce zaka lankwasa Ijlal karyata zaka yi kuma ba zaka tab'a samun biyan bukata ba, me ye amfanin tursasawan? Tabbas abinda aka gaya maka gaskiya ne amma meye ribar da ka cimma akan abinda tayi?" Murmushi nayi na ce mishi. "Rufe sirrinka hikima ce; amma tsammanin wasu su rufa maka shi, wauta ce. Fushinka ci bayya ne tsammanin wasu su tunzara ka kuskure ne, ka yi duk yadda ka zaka yi amma ka sani da zarar ka nunawa Ijlal Nadiya tana bukatar kwanciyar hankali kamar ka bata gudummawar izza wuta a cikin gidanka ne, tunda tayi zata yi tsammani zaka yi magana kayi magana ta maka rashin hankali kuskure ne babba gara ka hakura ka bita da idanu, ni da na mata iya abinda zan yi amma idan ka rena nawa ka yi naka hukuncin!" Na fada a sanyayye, janyo ni yayi yana shafa bayana. "Allah kada ya nuna min ranar da zan juya miki baya Nagode Zainab ke haske ce a rayuwata ki yi hakuri da halina!" Murmushi nayi na kwantar da kaina a kafad'arshi, haka suka kwashe kusan awa uku akanta kafin Doctor Munirah ta fito tana faɗin. "Sir gaskiya Nady ba zata iya rike cikin nan har 40 weeks ba, ina ga zamu mata CS a 37 to 38 ko kasa da haka, domin cikin yana girma yana kara mata hawan jinin ne, a yanzu zamu riketa na tsawon wata daya anan domin inda take babu tsaron da ya dace." "Shi kenan duk yadda kika ce!" Haka suka fito da ita zuwa can Amenity aka kwantar da ita. Wannan lamarin ya dame shi sosai, murmushi nayi lokacin da na ga fetur din yake juyawa a cikin cikin har kana iya hango yadda ya saka hannunsa da kafarsa ne, da sauri na dafa Uban ina nuna mishi, hada hannuna da nashi yayi muka tab'a wurin hawaye ya zubo, ko sai yaushe Allah zai nuna min wannan Dreamland din. Rungume ni yayi yana faɗin. "Idan da rai da rabo wata rana kema haka zamu ga naki!" Sumbatar kumatunsa. "Allah yasa!" Ya ce min Amin, haka muka zauna sai yamma can Mai Babbar daki da su Bilqis suka zo ban da Aneesah, ganin yadda muke nanike a jikin Nadiyyah kamar zamu shige cikin Mai Babbar daki tana zuwa ta rike kunnenmu daga ni har shi zata fito da mu waje nayi maza na ce mata.."Ummi takawa ne fa taimaka ko sake kunnensa kada al'umma Zanzabira su fuskanci fushinsa." Sakewa tayi tana zungure min goshi. "Kema ya mai da ke irinsa, yanzu haka kuka saka dan tayi a gaba kuna wasa da shi anya ba za a auna min kanku ba!" Ni da yake na mai ita rabi kaka rabi uwa nace mata. "Allah ya kawo mu zamani idan ban yi wasa da Babyn ba da wa zan yi? Tunda bani da abokin wasa sai baby!" "Allah yasa ki girma!" "Amin Ya Allah! Na zama katuwa!" Fitowa muka yi domin ta fara motsi. "Me ya faru ko dazun da safe ta kira ni mun yi waya fa!" "Inji kubra tana faɗa, don tana odar kayan jarirai daga China, kuma ko ni na saya a wurinta, tana ta min tsiya ko ina da ciki ne na fara tanadi dariya na tura mata na ce mata im still baby. "Wallahi ta sayi wasu kayan da aka shigo min da su, kawai ta ce min zata kwanta kanta na ciwo idan ta tashi zata turo min kudin, ashe abinda zai faru kenan" haka suka yi ta jajjen, jan Mahaifiyarshi gefe yayi ya gaya mata abinda ya faru, sai da ta mike ya ce mata. " Zauna Ummi, idan muka ce zamu yi kaf-kaf da Nadiyyah Ijlal ba zata daina ba, don haka muna kokarin ta kwana biyu a nan asibiti daga baya ta koma gida don sun ce wata takwas da sati biyu zasu mata aiki! Kasa motsi mai babbar daki tai haka suka bar maganar, amma kana ganin Mai babbar daki kasan a fusace take da zasu koma gida na bisu. Gaskiya ban damu da ya dawo gida ba, na bar shi ya zauna a can saboda yadda take din ya kula da ita. The next day kuwa da yake ya kwana a can na tafi bangarenta ni da Jakadiya muka tsaya aka kai musu abincin asibiti, a ranar iyayenta suka iso ni kuma daga asibiti na wuce gida nayi musu sallama na gaya musu halin da nadiya take ciki, anan aka tawo da Hajiya Altine Kanwar Baban Nadiyyah, mace mai addini da dattako domin a ranar da ta zo take gaya min ita fa tana azumi, ai kuwa ina komawa gida bangaren Nadiya na bada umarnin ayi mata abin buda baki a kai asibiti, sai ya zama da Hajiya Altine da Juliet suke kula da ita har lokacin barci take jinin kuma yana ta sauka, a kanta na fara ganin irin wannan cikin,a raina na ce Yaron cikin tun bai zo duniya ba yake gwada shi basarake ne. Iyayen Nadiya suna nan da xan tafi Gombe na je nayi musu sallama har da ita Nadiyyah da take barci haka nayi ta kuka, tausayi take bani, ashe rashin kunyar karya Ijlal take ina nan bata yi wani motsi ba, sai da na bar garin ta shiga asibitin ta fara musu rashin kunya da hayaniya a bakin kofar Nadiyyah, Uban Nadiyyah bai san Ijlal ba ni ya sani ba sai ya kira Kwamishinan yan sanda ba aka zo aka kama Ijlal, wannan abin ya faru a ranar da na bar garin, mijinta yana fada aka kira shi aka gaya mishi, commissioner of police ya kira shi don suna mutunci sosai, domin a haka da yake sarki idan abu ya shafi na aikin ƙwaƙwalwa a cikin manyan mutanen yana iya ajiye aikinsa ya musu ba don kome ba, sai don ƙara ƙarfinsa ko yaya dole ka sadaukar da wani lokacinka, mafi yawan lokutan da yake aikin dare ne, ko kuma ya saka ayi aikin yana gani, haka ya sake kara mishi kusanci da mutane kai ta kai ko mutum ne dansa yana shaye-shaye idan ya haɗa shi da Salmanu Faris sai ka ga an dace. Wannan yasa kafa kanshi a gwamnatin kasar. Yau ko Fada bai je ba yana can yana mitan zainab tafi ta barshi aka kira shi. Yarinyar nan sai ta zubar mishi da kima hankalinta zai kwanta, haka.yasa shi kiran Zainab ya gaya mata, hakuri ta bashi tana kuma nuna mishi muhimmancin hakuri, taya zata so ya sake matarshi ita bata yi alkawarin ɗaukar Yarinyar ba har ga Allah, haka yayi ta fada yayi ta fada tana bashi hakuri ya rasa gane yadda zai rabu da ita ko don rayuwar Amirah ya dace ta kula da kanta, shawarar da Mai Babbar ta bashi shine ya ji ya mishi daga nan bai zame ko ina ba sai headquarters na police, aka gama kome bai ce mata cikanta ba, sannan Mahaifin Nadiyyah ya saka hannu ta saka hannu, haka mahaifinta yasa hannu. Da zasu fito zata bi Salamanu ya nuna mata babanta. "Mun gama magana da shi." Dama Amirah madara take sha ya dauki Yarshi suka bar ta nan ba fada ba zagi, suka dawo yarinyar da bata cika wata biyu ba amma tana ganin rayuwa, haka Mai Babbar daki ya dauki yarinyar tana jin tausayinta. Ita kuwa Uwar Ubanta yayi gaba da ita yana kaita gidanshi, ya tara Matanshi da Yayunta suka mata shegen duka, sannan ya ce musu. "Kada naji kada na gani wani ya bata abinci a free sai tayi aiki ku san mata kamar yadda zaku bawa almajiri, ina son almajiri yafita daraja a idanunku, yarinyar ki ci ki sha ki saka suturan arziki, amma ki ce ba zaki zauna lafiya ba karya kike, na gaji da lalata min rayuwa da Mardiya take yi idan da tana son ahalin masarautar Zanzabira me yasa ta ki biyayya ga Mahaifinta ta ce Attahiru bai da arzikin da zai riketa ba zata aure shi ba tunda ko ta aure shi bai da arzikin da zai rike ta, yanzu don ta cusawa Maryamu haushi shine zata fake da ke tana lalata miki sauran kimarki, shegiya ke idan da Uwarki tana raye zai duniya ta ji kansu da Mardiya. Duk abinda nake Uwarki hakuri tayi da ni, don ubanki na bi mata na sha giya na dake ta, bata taɓa hanani yadda ke so ba, mata nawa na aura akanta amma dai-dai da rana daya bata ta tab'a cewa kada na kwana a dakinsu ba, sai ke yar iska mara kunya, shegiya lalataciyayya da me kike da shi da zaki hana shi isa ga iyalinsa bayan yana da lafiya kece jaka." Zagi cin mutuncin kai babu wanda bai mata ba, sannan aka kaita dakin masu aikin gidan ta zauna. Kayanta kuwa ya rabawa matanshi kaf, don ma ba duka aka kwaso ba. Duk wannan azabar da aka mata tana ji ranta duk ranar ta samu damar fita tayi ido hudu da Nadiyyah sai dai Uwarta ta haifi wani kada ma Ikhlas ta ji labarin. Tunda b a sake ta yayi ba zata yi shiru, ita yanzu bata jin akwai wani magani ko boka da zai mata aiki, in sha Allah aikinta shine boye kishinta, ya bisu da makirci. Sai ta musu abinda ba tab'a ji ko gani ba, babu wacce zata haifi Dan da zai kwacewa Amirah soyayya ba, yadda ta hango Soyayyar Uban da y'a a cikin idanunsa bata jin zata bari Nadiya ta haifi cikin jikinta lafiya. *** Jama'a na manta Iram, ashe Uwarta tana can yana ta nimanta da tashin hankali, Abba yana sane da kome bai gaya musu, haka ya share sai Tauhid ne ina hanya ya gaya min ana niman Iram na jajjanta mishi kamar ban san kome ba. Ni da Bestie muka dauki hanya zuwa camp amma kusan ina matar mai rawani ba zan zauna a camp ba ko? Haka yasa masarautar Gombe ta tura aka dauko mu ni da Bestie, aka kai mu bangaren Hajiya Nana Uwargidan sarkin Gombe, nan fa aka shiga hidima da mu, cikin girmamawa da dattako, yadda ake kaf-kaf damu kamar kwai take naji kamar nima ina da nasaba da ahalin sarauta ko don jinina da yake gauraye da na shine. Tunda na iso na kira shi muna ta ɗan hira yake gaya min ai ya tura Matarshi gidansu zai ja labarin na ce mish, Allah ya kyauta. Haka muka rabu ina bawa Yeemar labarin abin dariya tayi tana faɗin. "Kin san Allah, yarinayr nan ita ce ƙaddaranku, ki lura da zaran ta fara abu zaki ambaci Allah, zaki kasance kina yawan tuba, ba don kome ba sai don tashin hankali da kike shiga kin ga kenan ita din ta kara pushing dinku zuwa ga Allah." Wallahi sai na ga maganar tayi dai-dai, Addu'a nayi Allah ya saka mu dace kawai. Haka tunda muka zo bamu zama, da safe nake kiranshi ko ya kirani, ranar da muka cika kwana hudu ya gaya min Nadiya ta farka, da yamma bayan mun dawo ya kirani video call, ina ganin Nadiyya fuskartar ya kumbura, abin tausayi, hira muka yi da ita wnada rabi zolaya ce da matan addu'a sosai, sannan muka rabu, tana faɗin. "Mammy yaushe zaki dawo baby tana kiranki fa!" "Yana kirana dai!" Murmushi tayi tace min. "Mammy mace ce tun a Abuja suka tabbatar da haka!" "Ubangiji ya kawo mana Sultanah lafiya!" Tun daga lokacin na saka mata Oum Sultanah, shi kuma na koma Abbyn Sultanah. Shi kasan yasan yadda nake son yarinyar tun ba a haife ta ba, a gaban iyayenta take gaya musu ita idan ta haihu yar wa Ikhlas zata bawa, Hajiya Altine tayi mata addu'a sosai da kuma idan tasan ba don Allah zata bada yar ba kada ayi nisa domin zata iya baro jos ta ci Ubanta, itama yar zafin kai ce. Haka aka yi ta kula da Nadiyyah, Doctor Munirah tayi kokari kuma tana kan ƙoƙarin. Ranar da muka cika sati daya ba sai ga Mutuminku ba, ranar juma'a mun dawo daga camp, ban san ya zo ba ina Issa bangaren Fulani Nana ta bani wasu kaya masu tsada da alamu sabo ne fil, ta haɗa min kayan na musamman na gyaran jiki, ina gamawa n a fito na samu mai musu kwalliya na sarautar, wai aka yi aka bar ni a baya ban sani ba, haka kada gyara min jiki nayi sallah da yake alola nayi kafin isha mu hadu har lalle ja da baki an zana min, ina ganin haka na sake murmushi, na kalleta na ce mata. "Aunty Fulani Mai Zanzabira yazo ko?" Bude wani drower tayi ta ciro wasu kofi masu kyau ta haɗa min gumba mai kyau na madara ta bani na fara ci sai wani ruwan zuma da wani madara ta bani na shiga sha, dama tunda na iso cimar da ake bani daban na Yeemar daban, ko yau da safe an bani wata farfesun kaza da hadin ridi da wasu gadali. Naci. Hak yasa n a fahimci matar tasan kan rayuwa, itama ta fahimci wani babu ne a yadda kullum sai ya kira mai Martaba Sarkin Gombe ya gaya mishi a kula mishi da Fulani Babba yana hanya, kai Salmamu Faris bai da kunya, yadda aka yi abinci aka jera yasa ni jin wani irin abu a raina na fahimci, Allah sarki bayan sun dawo Masallaci ta ce muje ashe har da mijin Yeemar. Ina ganin Mijina da sassarfa na rungume shi ina bubuga kafana a kasa ina faɗin. "Shine baka gaya min ba?" "Sorry Baby!" Ya fada yana kara rungume ni, mijin Yeemar jan Matarshi yayi suka bar mu anan can hotel ya kama musu, ni kuma ɓangaren baki aka bamu, dakyar ya nutsu ya ci abinci. Tun a parlourn aka fara cin uwar sabada, tun ina buge hannunshi har na kyale shi domin ba yadda na iya da jarumina kuma sahabina. Wato tunda muka shiga muke kashe juna da kauna, Ya ilahi, na rasa inda zan saka kaina don azabar kewarshi ni daya nasan yadda nake ji da kewarshi. Zama yayi na zauna akanshi tare da rungume juna, a wannan yanayin ni daya nasan yadda nake ji, ina rungume da shi, sai da muka gaji don kanmu, muka kwanta bayan mun fito wanka. Kusan yadda ya bani labarin gida kamar na bi shi idan zai koma, haka na kara kwanciya a jikinshi. Har barci ya dauke ni, ina barci ya ce min. "Hukuncin da kike yiwa Iram ya isa haka!" Tashi zaune nayi na ce mish. "Waye ya gaya maka?" "Abba!" Ya janyo ni, hankalin Uwarta ya tashi don Allah ba don na isa ba a kyale ta haka!" "Zan duba lamarin!" Na kwanta ba tare da na kara magana ba. "Zainab duk wanda aka bawa hakuri an zalince shi ne ki yi hakuri na ce!" "Shi kenan ai nace ya wuce!" Duk yadda yaso na sake naki, haka muka kwana raina ba dad'i, washi gari na kira Faruq bai biyo shi ba na gaya mishi a sake Iram. Haka kuwa yayi ya kaita asibiti, domin ina sane da yadda take bawa jikinta drugs yasa ta kamar zata yi hauka, haka yasa na kira Abba na gaya mishi, lokacin da ya ganta sai da yaji ya damu ya tambaye ni mai ya faru na gaya mishi abubuwan da take sha, haka ya sa ya dirka a Part din su ya saka aka bincika mishi gidan sai ga shi na fito drugs.... [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 85 Kaduwar da Abba yayi ina ji sai da jininsa ya yi mugun hawa, haka Maluma da Umma suka gaya min yana asibiti, na ce matuƙar bai cire iram da Uwarta a lissafinsa ba jininsa zai ta hawa ba damuwarsu bane, washi gari haka na tashi suku-suku sai bina yana lallabani, kusan dukkanmu muna kewar juna amma abin jiya yasa na ji ya gundire ni sai na kasa sake jiki da shi ko ya fahimci haka ne sai ya shiga jana a jiki yana min hira da bani labarin abinda yake faruwa a fada, da yadda ake wasu abubuwan da bai sani ba. "Yanzu damuwata shine na gano su waye suke sponsor wasu abubuwan a cikin fada, kaina ya rike wuta domin duk wanda kika yi abin ya wuce haka, na samu izinin gwamnati amma ban samu izinin mutanen fada ba, kuma idan ba da izninsu ba ban isa nayi gaban kaina ba, haka yasa na ce bari na fara shawara da ke!" Lumshe idanuna nayi ina nazarin wannan al'amarin, da ni kaina ban san yadda zan ce mishi ba, dafa hannuna yai ya ce min. "Ko Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama, ya yi shawara da matansa, don haka na zo da wannan shawarar ce gare ki, domin na hada da nawa lissafin ko zai bani dai-dai." Dafa hannunshi nayi na ce mishi. "Ka janye idanu akansu, sannan ka watsar da binciken da kake yi akan idanunsu, gefe guda ka gwada bincike akan kome a hankali, ban ce ka dauki shawarar da na baka ba, amma idan kana son ka san me ke faruwa dole sai ka step down, ka nuna musu ka gaza ba zaka iya ba. Sannan ka rufe duk wani binciken akan idanunsu. Ban ce dole ka dauki lissafina ba amma ka yi nazari akan bayanina idan ma ba zaka ɗauka ba, ka kauda hankalin mutane akanka yana zai baka damar cimma nasara, idan suka san lissafinka zasu ta rufe hanyar da zaka cimma, amma idan ka rufe lissafinsu zaka na zuwa musu da ba zata." Janyo ni yayi jikinshi muka kara kwanciya, "yar jarida ce kuwa ke?" Kwantar da kai nayi ina faɗin. "Duk yadda ka ce haka zaa yi, bari na baka labarin wani gidan jarida a new york, a shekaru da dama da suka wuce akwai wani attajirin ba amurike da yake da gidan Jarida, a lokacin yana samun nasara amma babu masu son karanta jaridarshi, ana haka ya wayi gari ya mutu. Bayan ya mutu sai dansa ya gaje shi, bayan ya gaje shi sai ya fahimci har da durkushewan kamfanin su na jarida a mutuwar Babanshi don haka ya fara tunanin taya zai tafiyar da harkokin kamfaninsa, sai wani shawara ya zo mishi mai zai hana ya fara ɗaukar nauyin wasu miyagun laifuffukan da ta'addanci? A lokacin mutane nason jin labarin ta'addanci da wasu abubuwan da babu daɗin ji ko gani da haka ya sai ya kasance yana daukar nauyin da wasu miyagun laifuffukan yadda za a watsa kai tsaye ga gidan jaridarshi. Don haka muma yan jarida mun san yadda ake lalata doka a kafa wani abu na musamman ba don kome ba sai don gyara sunanmu da kuma cigabanmu! Sannan ko manyan kasashen duniya da wasu manya abubuwan irinsu NGO ka bincika da kyau zaka samu suna da hannu a cikin wasu abubuwan da suke faruwa ba na ce maka su ke aikatawa ba, amma maganar gaskiya da sahalewansu ake aikata wasu abubuwan." "Me kike son na fahimta?" Gyara zama nayi na ce mishi. "Idan har kana son ka tafi da su yadda suke dole kai ma, ka tafi da halinka irin nasu ka mai da kanka irin." Kallon juna muka yi kafin ya ce min. "Alluran da aka yiwa Faruq, irin wanda aka samu a cikin jinin Abbanmu ne! Sannan har yau na kasa gano yadda aka yi Abba ya samu wannan alluran?" "Me kake nufi?" "Ina nufin nazo nan ne domin mu tallafawa juna!" Kallonshi nayi idanun cikin idanu. "Ta wacce hanya?" "Ta kowacce hanya, a cikin Autopsy na Joy an samu alluran a jininta! Sannan na tura masu bincike na musamman a kamfanin Alhaji Nafi'u da Rilwanu Yayari babu wannan sinfurin!" A rud'e na kalle shi ina kallon yadda yake magana. "Magana a cikin zanzabira ba zai yiwu ba! Anan ma sai da na binciko, ko akwai wani abu da aka saka min, Alhamdulillahi Masarautar Gombe akwai karamcin domin babu miyagu a tare da su, gaya min me kike tunani?" Kifa kaina nayi a kafad'arshi.."Mu bar maganan nan daga baya mun yi shi." Murmushi yayi ya ce min. "Matsoraciya!" Kwakwasa kofar aka yi na mike, bayi ne guda shida da abin karyawa haka na matsa suka shiga cikin parlourn suka jera kafin suka mana sallama. "Zo ki ciyar da ni!" Abinci na zuba mishi sannan na nufi wurinsa muka fara ci tare yana murmushi. Wunin ranar abinci ake kawo mana muna zaune a daki sai sallah ce take fitar da shi na kara gyara dakin na zauna ina nazari, sako ya turo min. *Ki shirya zamu ganin Khairat!* Murmushi nayi na ce mishi. _Ina jiranka_ kafin ya zo na gama shiryawa cikin wata lace, orange colour sai babban mayafi da na saka, sai nayi amfani da takalmi da jaka fari, ko da ya iso, kallo daya yayi min yana faɗin. ".ba zaki fita a haka ba wallahi." Kallon kaina nayi na kara juyawa na ce mishi. "Me ye laifin wannan kayan?" Bude jakarshi yayi ya ciro min wata abaya, sannan ya mika min yana faɗin. "Saka wannan!" Cire kayan nayi, ya tako bayana yana wasa da cikina zuwa cibiyata. Buge hannun nayi ya kara na juya a fusace, hade bakinmu yayi yadda ya hana masifa. Daga nan mu da zamu fita karfe hudu sai gamu, kwance muna sauke numfashi, wasa yake da gashin kaina. Dakyar ya bar ni muka yi wanka, sannan ya taso muka fita zuwa unguwar kakanin Khairat. Muna isa Yarinyar nan ta makale min ma Mammy ga Mammynta, haka na rungume ta kamar ba zan rabu da ita ba, wani irin kaunar Yar nake ji, kamar na mai da ta cikina. "Sannu da zuwa Fulani!" Murmushi nayi ina mai gaida Kakarta. "Yawwa Umma ya aka ji da dawainiyyar Khairat!" Murmushi tayi tana faɗin. "Alhamdulillahi! Yarki taki zuwa wurin kowa don tace bazata zauna a wurinsu ba, zaki zo ki dauke ta! Ina mai Martaba yake?" "Suna tare da Baba!" Mahaifin Jasrah, hira muka shiga yi aka fara kawo min abinci da na sha har suka iso shi da Baban Jasrah, nan suka yi ta hira ina rungume da Khairat. Duk abinda na ci xan bata don ma yarinyar ta san idanun bata karba sai ta kalli Kakanta. "In sha Allah idan na gama kwanakin da nazo yi zan dauke ta mu tafi Mai Babbar daki ma tana fama da kewarta!" Murmushi suka yi haka dai muka zauna sai bayan Isha muka bar gidan shima sai da na rungume ta tayi barci, akan zan tafi da ita kafin aka shigar da ita dakinta, haka muka bar gidan bayan ya sauke mata kayan wasa da na ciye-ciye. Lokacin da zan shiga mota Baban Jasrah yake faɗin. "Fulani ki tayani godiya. Allah yasaka da alkhairi!" Murmushi nayi nace mishi. "Ba kome Abba yiwa kai ne!" Bayan mun bar gidan yake gaya min abinda ya faru. "Kinsan a kasar nan sai ka san wani zai sanka, dan kasuwa ne kuma yana aikin kwangilar gine-gine, yana ta bin a bashi wani aikin hanya ne, sai wasa suke mishi da hankali. Shine na tuntubi Babban na hannun daman ministan tsara birane, na kasa shi kuma ya bani, kin tuna wani aiki da na tafi abuja? Tow wannan aikin yar ministan nayiwa aiki har tana yawo yanzu da kafarta. Shine ya ce min idan ina da bukata na kira kai tsaya P.A dinsa." "Mr connection!" Na fada ina daura kaina a kafad'arshi. "Ba haka ba ne, idan muna.da hali mu taya na kusa samu kada mu so kanmu da zuciyarmu!" Kuma haka ne kana da halin taimakawa wani amma sai ka ga kana baya baya ko me ye ribar haka oho. Kusan hutun karshen mako nan a tare muka yi shi, haka yasa Ranar Sunday da zai tafi muka makale juna kamar kada ya tafi. Har Yazid ya kawo Yeemar, bayan tafiyarsu na gyara Part din na maidawa Fulani Nana key ɗin ina ta godiya da alkhairin da ta yi min. Ranar Monday muka nufi wurin bautar kasarmu. Haka muka cigaba da hidimar kasa har na tsawon sati biyu. Ya rage saura sati daya mu dawo gida *** Jikin Nadiyyah ba karamin sauki yayi ba a cikin sati biyu, haka yasa a cikin yan kwanaki Doctor Munirah ta fara nazarin turata gida. Sannan za a hada ta da nurse biyu. Duk da tana son ta ɗan kara kwanaki amma ta lura da yadda Nady take tambayarta yaushe zata sallame ta tana son kebewa da Mijinta, ita kuma tana nazarin lafiyarta da rayuwarta tare da dan cikinta, amma ja'ira damuwarta Mijinta, musamman da ta fahimci ya sulale ya tafi Gombe, ta kuma san halinsa sarai yanzu zai iya daukar kafa ya ce zai koma. Haka yasa ta dami Munirah itama da yake likitar zamani ce ta ce mata.."Na san matsalarki, amma rayuwarki da na abin cikinki ne a gabana. Zan sallame ki nan da wata sati Allah ya baki lafiya!" Ta fada tana murmushi, Musamman yadda Nadiyyah ta hade rai, ita bata ki yau ba amma haka Doctor Munirah ta mata bayani, fushi ta ɗauka Hajiya Altine tana ganinta bayan fitar Doctor Munirah ta rufe ta da fada tana faɗin. "A gidan uban waye zaki je da ciki haka? Kina tsammanin ban da yana da wata mace zai tsaya akanki ne ? Dukkanku wato kanku kuka sani idan har yadda nake jin labarin wancan yarinyar da haukar da tayi wallahi kika sake yasan kina fushi don ya je wurin Yarinyar nan zan kyale ki na koma inda na fito yau na ga iskanci, ban da abu me muhimmanci ya kai ta can idan da tana nan ai wallahi ke da Mijinki sai dai ya zo da safe ya zo da dare, a cikin kwanakin nan da ya je kwana biyu yayi ya dawo zaki daurawa kanki kishin masifa? Ina zaki kai namiji da cikinki nan da gaya son kwaranniya? Gara ki sake rai ki samu lafiya miji ai sai ya gundire ki!" Yadda ta mata tas yasa ta hakura da maganar sallama. Shi kuwa bawan Allah bai san me ya faru ba, dama last week bai je Gombe ba tun satin farko da ya je bai kara komawa ba, sai a waya suke cinye juna kamar Au'zubullahi. Musamman ita Ikhlas da take danne shi. *** Wato wani abu da na fahimta, shine Nadiya tana Dan bukatar mijinta zuwan shi Gombe sai da ta min korafi wato ni ba zan iya zama ba tare da shi ba, dariya na mata na gaya mata cewa. "Ki sakawa mijinki sarka kada ya zo min idan ba haka ba zai lalace a wurina!" Daga nan sai ta ce min. "Zainab kenan, kome dai lokaci yake bukata idan aka rabu lafiya kin ga ba mai yiwuwa ba ne samun shi haka!" "Rai dai idan da nisan kwana babu abinda ba zai faru ba!" Daga nan na auna maganarta da kaifin basirara na fahimci mijinta take magana a kai! Murmushi nayi kawai na lallaba na zuba mishi idanun, da ya ce min zai zo na ce mishi ya zauna ina period. Wannan yasa shi hakura bai zo ba, nima na dakatar da hakan ne saboda wata rana kada na ji zafin idan ayi min haka. Wasu mutanen ko me kake musu ba zasu tab'a gani ba, a yanzu na fara fahimtar wace ce ni me ya dace na yiwa kaina da rayuwata i need to love myself, sama da shi mijin namu, dole na kaunaci kaina koda kuwa ace babu yadda na iya ne. Sati uku cimma muka dawo gida da sha tara na arziki, daga masarautar Gombe mutane masu karamci da son bako, Umma ce da kanta da Hajja da Tarasulu suka zo, suka min gyaran gidana, har da girki suka min ina isowa, Faruq ya dauke mu ya fara ajiye Yeemar itama da Mamanta ta zo mata gyaran gida, aka wuce da ni a gajiye na isa parlourna, su Umma suna ta hira. Na shigo."Ummana!" "Na'am Auta!" Da sauri na isa wurinta, na kwanta a jikinta ina faɗin. "Umma nayi kewarku!" "Har dani?" Inji Hajja, "ke da kike da Tarasulu?" "Bakin ciki kike min don Allah ya wanke ni ya bani aminiyar da bata tab'a cin amanata ba!" "Ai shi yasa nake kina.da ita fa! Nace wani abu ne Tarasulu?" "Ina fa kika ce son rigima ce irin na Hajiya Abu!" "A'a Tarasulu kada ki ci amanata, na gaya miki yadda yarinyar nan ta min a sunan yar kishiyarta, sai ki kware min baya!" Na juya ina faɗin. "Amma ai mai martaba ya wanke ni ke da abu baya wucewa a wurinki!" Na fada ina mai tashi jikin Umma na nufi daki, a lokacin na ji ana kirari alamar zai shigo, nan Hajja ta kirkiro wata draman ana zaman lafiya wucewa nayi bana son ya same ni da kayan da na kwaso gajiya, ina shiga ban daki na fada na rufe kofar ban dakin don zai iya shigo min, sannan na yi wanka sosai, na fito na saka wata Pakistan da muka shiga wani mall muka saya a Gombe ruwan orange, don na ga kamar yana son ya ga na saka kaya mai zubin orange, kwalliya na cab'a na shafe jikina da humara, sannan na fito sanye da wata takalmi mai sauki mara tudu, na fito parlourn d'ago kai yayi ya zuba min, wurin abinci na nufa na zuba d'ago kai nayi ina kallonsh da nufin. "Na zuba?" Mikewa yayi ya nufi hanyar waje yana faɗin. "Umma Faruq zai mai daku, ku gaida Abba da jiki!" Ya fita wato na bishi, hada na shirya abincin a tire na ce musu. "Bari na kai mishi." "Kada ki shanya mu dai, sannan ya ce zai bawa Tarasulu kunkurumaita kat!" Kan Uba na fada a raina wato Hajja tana azabtar da turanci fiye da yadda baka zato, fita nayi na bar su Tarasulu da Hajja na raba hali, ina shiga na ajiye tiren na nufe shi da gudu yana tsaye a gaban table din da Computer dinsa yake bude min hannu yayi na fada kirjinshi ya dauke ni cak. "Na azabtu gaya min me ye sirrinki?" "Nasan kana haduwa da wata mace, zaka manta da wata Zainab!" K'amk'ame ni yayi yana sumbatar wuyana. "Akan ki nasan so, akanki na san hakikanin so, akan Nadiya nasan mace da yadda take, akan Ijlal na fara zama Uba, gaya min taya zan mance da ke? Ba zan mata da ku ba. Har abada." "Muje mu ci abinci!" "Ko kin ji zafin na kira sunansu ko?" Jan kumatunsa nayi ina faɗin. "Matanka ne idan nace ba zaka mu'amala da su ba Allah sai ya yi fushi da ni, ba burina na raba ka da kowacce ba, ka ji My Baby!" Na fada ina shafa kanshi abincin na bashi a baki yana ci ina mishi labarin goben, sannan na gaya mishi ina son na bude wurin gyaran jiki da kwalliya. Ruwa ya sha yana tambayata.."me yasa?" "No nawa na kaina ne, ba sai ina kiran mai gyaran jiki ba ni ce nake son na bude ba sai na kira wasu ba.". "Shi kenan." Ya fada yana shafa kumatuna. "Shi kenan fa kace?" "Yes na!" Ya fada yana d'aga min gira, wannan gayen!" Tura baki nayi ina faɗin. "Sai kuma ka yi." Haka muka yi ta hira can ya ce min. "Mai Babbar daki ta ce min na dawo da Ijlal." Murmushi nayi na ce mishi. "Ko don rayuwar Amirah dole ka dawo da ita fa!" Gyada kai yayi yana murmushin farin ciki, na ce mishi."kana murna Matarka zata dawo!" "No Munirah ma ta gaya min Nadiyyah zata dawo itama and ko jiya Ijlal tayi ta kirana!" "Mu bar zancen nan matanka ne babu ruwana a cikin lamarinsu!" Yadda nayi maganar sai ya ga kamar ko ina kishi ne, gyara zama yayi ya ce min. "Kina jin ba dad'i ne?" Dariya nayi kamar xan kifa nace mishi. "Wallahi bana jin kome akan matanka, asalima ban dauke su a matsayin kishiyoyina ba, so ka daina tunanin zan rabaka da su. Ko zan ji hausuinsu." Shiru yayi yana faɗin. "Allah yasa!" Zan bashi mamaki kuwa wallahi zai gane Annabi Isa ba dan Allah bane, haka na gama mike xan sallami su Umma, ya ciro kudi da takarda ya bani na kaiwa su Umma aka kai su gida, na nutsu sosai. Da la'asar can na shirya zuwa cikin gida na gaida mai babbar daki da tsarabarsu, sannan na dawo. Na nufi bangarena, abincin wurinsu Umma na kara ci na koshi. Da dare yana dawowa muka shirya zuwa asibiti na rikewa Hajiya Altine kayan motsa baki, shima ya saya musu kayan taɓa muka isa, yadda bata nuna min abin ranar yana ranta ba, haka nima ban nuna mata na rike ta ba, kowacce tana rike da abinta a ranta, mun sha hira da Hajiya Altine wacce rabin hiran rayywarta da irin gwagwarmayar da tayi na da'awa ce, bayan mun gama hira muka bar asibitin nasiha da jan kunne da tuna mana da akwai wata rayuwa bayan wannan, yasa na ji na watsar da kome na rungume kaina. Na kuma rungume rayuwata. Koda muka dawo gida, a gajiye nake shi yayi min tausa bayan ya murkushe baiwar Allah. Kwanakin da suka biyo baya gyaran gidan Ijlal aka yi wacce zata dawo saboda Yarta, sannan ya sa Faruq ya kaita asibiti aka duba lafiyarta, bayan kwanaki Nadiya ta dawo, a ranar Hajiya Altine ta koma Jos, bayan ta akan sai anyi mata aiki zata dawo, a ranar na tattaro shirgina na dawo bangarena, duk da cikinta bai bai hanata amsar mijinta ba, sai dai fa da shiga wata duniya ciki ya ce bai san zancen nan ba, zai dirko duniya, a daren aka sake kiran Doctor Munirah wallahi har tausayi ta bani, ban san ta zo ba sai da ya kira ni n a shiga yake gaya min Nadiya ba lafiya. Doctor Munirah fada tayi sosai kaca-kaca tayiwa Nadiyyah ta gaya mata ko ta kashe kanta namiji ba zai fasa abinda yayi niyya ba... *08130269641* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 86 Idan zata hakura ta hakura. Budar bakinta ta ce mata. "Idan ma mutuwa zan yi na mutu amma ba zan iya gani na kauda kaina ba!" Iya gaskiyarta ta faɗa, haka yasa Doctor Munirah tayi iya abinda zata yi, ni nasan Doctor Munirah tun da jimawa, amma bata hada mu ba sai akanshi, haka yasa gama abinda zata yi aka mai da ta gidanta. Allurai da ruwa ta saka mata, ta barta don ta lura kishi na damun Nadiyyah ainun, washi gari da na shiga gaishe ta wani ciki ciki, tun da na fita ban kara bin ta kanta ba, haka sai ya bani damar fahimtar, bata son Ina shiga harkanta, ba fada ba zagi na janye jikina fiye da yadda ba a zato, a cikin san tsukun Ijlal ta dawo, tayi sanyi a idanun amma ni nasanta ba zata yi sanyi a badili ba, haka yasa na kame kaina na ki yarda na shiga harkan kowa, shi kanshi ganin yadda kowa take inda take sai yake jin babu dad'i, amma ya hakura kowa ta zauna a inda take. Cikin ikon Allah na koma hidimar kasata a zanzabira, na zama busy domin wani gidan rediyon aka tura ni. Wanda ya kama har aikin dare ina yi. A hankali na janye jikina daga gare shi, sannan Ijlal kuwa abinda ya mata ba dad'i domin duk shi da kansa ya sayo alluran family planner, ya Mata na wata uku, ya rantse ba zai haihu da ita ba sai ta ji yadda kowa yake ji akan jinyar da Amirah take fama da shi. Kusan tsiyar da nayi mishi, tattara shi nayi na ce na bashi hutu ya kula da Nadiyyah da Amirah, na mai da hankali akan abinda nake da fari bai ki ba, musamman da Ijlal tayi kwantan bauna, ai kuwa aka fara tafiya rimi-rimi. Ni nasan Ijlal idan ta ce zata yi abu kaf duniya babu me iya hanata sai Allah. Haka yasa ni ba zaman gida nake ba. Nadiyyah kuwa ita ce ke fama da kanta, wata ranar talata ana ruwan sama na dawo da yamma, na samu anyi wata irin rigima har an fasa window Ijlal. Taha rungume da Amirah sai kuka take, shiga nayi bangarena na same shi a parlourn yana zaune huci yake kawai amma kasan ranshi a b'ace yake, wallahi gabana da yayi wani irin faduwa wanda tun da na hango Ijlal rungume da Amirah a cikin ruwa tana kuka naji gabana yana bugawa. Daki na wuce ya ce min. "Zainab kashe ni zaku yi ne?" Wani abu ne na ji ya tsarga min a hankali na juya na kalle shi a hankali na juya na wuce dakina. Biyo ni yayi na wuce ban daki nayi fitsari, sai dai wani irin murd'a da cikina yayi hade da faduwar abu da jini mai yawan gaske na ce. "Ya Allah!" Da karfi, haka jini ya tsinke min kamar da bakin ƙwarya. "Doctor!" Na kwala mishi kira da ƙarfi, ashe ya fita haka na kara kiranshi ya fita dakyar na iya fitowa dakina na dauki zanin gado nayi napkin da shi, na fito ina me niman wayarshi amma yaki dauka, a hankali na lallubi number Ya Abid. "Baban Imam zan mutu!" Na fada ina sake wayar wanda ban san me ya kuma faruwa ba. *** Sai washi gari na bude idanuna na ji sautin Ac, ana faɗin. "Ai wallahi abin bai yi ba eh tow ita dai Munirah ta ce cikin ya lalace ne saboda damuwa da gajiya, sannan itama kamar bata san da cikin ba gaskiya!" Naji Muryan Umma tana magana. A hankali na fara ƙoƙarin tashi, Mai Babbar daki ta ce min. "Zauna Ummana Zainab, sannu Uwar Tagwaye!" A gajiye nace mata Ummi. "Na gaji!" Shafa kaina tayi na wani lokaci tana tofa min addu'a, tare da min sannu, shigowar Munirah yasa ta matsa aka kara min allura barci ya dauke ni, ban sake farkawa ba sai washe gari, na bude idanuna na ganshi rike da hannuna. "I'm sorry!" Ya fada idanunsa, suna cika da kwalla. Murmushi nayi na ce mishi.."for what?" "Nayi sanadin da muka rasa Babynmu!" Murmushi nayi na damke hannunsa. A hankali na ce mishi. "Allah zai kawo masu albarka da lafiya!" Shafa kaina yayi yana faɗin. "Baby dama baki san da cikin bane?" D'ago idanuna nayi na kalle shi, kafin na ce mishi. "Tun sunan Amirah rabona da period!" "A Gombe fa?" Ya tambaye ni, murmushi nayi ina faɗin. "Ai saboda ka zauna a wurin Nady na maka karya." Na fada ina dauke kaina. "Look at me!" Ya fada yana juyo da kaina. " Kin san yadda nayi kuka akan wadannan Yaran da na rasa me yasa baki bawa kome muhimmanci har da lafiyarki?" Yunkurin tashi nayi na zauna tare da rike hannunsa ya taimaka min sosai. "Wallahi ban san cewa ciki ba ne, domin bana kwadayi bana kome Allah ya kawo karshen cikin ne da sai dai yayi ta girma ban sani ba." Ajiyar zuciya ya sauke kafin ya ce min. "Saboda ke na rasa yara uku fa? Daya a gida, daya a cikin bedsheets din da kika daura daya kuma anan suka cire miki shi, Haba Zainab! Da nasan abinda zai faru kenan da ban fara d'aga miki hankali ba." "Daga baya kenan na gaya maka Allah ne ya nufa!" Maluma ce ta shigo tana faɗin. "Kin tashi!" A yadda tayi maganar na ga kamar ranta a dan b'ace yake, yana gaishe ta sai naga kamar ranta bai so amsawa ba. Fita yayi ta ce min.."Sannu kin ji ko, tashi na gasa miki jiki!" Murmushi nayi na wuce ban daki ina kallon ledar jinin da aka kara min, sai yanzu na tuna shima na ga inda aka saka mishi plaster.. Juyawa nayi na kalli Maluma na ce mata. "Bai da lafiya ne, shima?" Tab'e baki tayi tana faɗin. "Da bai kashe ki ba ai da sauki." Shiru nayi na shiga wanka na cire kayan jikina, ai kuwa Maluma ta shiga gasa min jikina a hankali ina jin jikina yana wani irin ciwo a hankali, har ta gama sannan ta fito ta barni na yi wanka da gasa jikina, a hankali naji jikina kamar an warware ni, sannan na saka riga da zani, na fito ina goge gashin kaina. Kallon juna muka yi da shi, yana juya min tea. "Yaya baka da lafiya ne?" "A'a me kika gani?" Hannunsa na nuna mishi da idanuna, murmushi yayi ya ce min. "Jini kika bukata aka diba!" Murmushin farin ciki nayi ko ba kome jini daya muke dauke da shi, ajiye kofin tea din yayi ya nufe ni na zauna a bakin gadon, ya amshi towel din ya fara goge gashina, ina murmushi. "Maluma tana fushi da ni ne fa!" Sai a lokacin na d'ago kai ina kallonshi. "Ka yi wani abu ne?" "Ba ita ɗaya ba, yau kwana uku kenan Ummi bata min magana ko na gaishe ta bata amsawa." Zama yayi yana nad'e towel din tare da tattara min gashina. Yana kamawa ya dauko min tea na fara sha ina kallonshi. "Me kayi musu?" Hannunsa a sanyayye ya miko min bowl din farfesun kaza, a hankali na fara daukar namar ina ci. "Ranar da abin ya faru, na fita kenan ina wurin Ummi kika kira naki ɗauka, wallahi ban san kika cikin wannan yanayin ba ne." Shiru yayi na wasu mintina, bayan can ne Ijlal ta kira take gaya min ga yan gidanku nan, koda na iso bakin gate din fita daga unguwarmu na ga motar nayi ƙoƙarin tare shi amma yaki, dole tasa na bishi asibitin. Ashe ke ya dauko ya tsaya min karin bayani, yaki shine nace kada su tab'a ki sai ya gaya min hujjar dauko min ke, a lokacin kuma Munirah ta fito take gaya min ashe ya kirata dama kunsa juna ne da ita?". Shiru nayi kafin na ce mishi. "Eh na santa ita ce ya so aura sai aka yi rashin dace, Mahaifinta ya mata miji, shine har yanzu muke gaisawa sama-sama!" "Zainab gida na dawo na ga dakinki kaca-kaca da jini ga gudan jinina a ƙasa! Nayi kuka na yi bakin cikin asarar da nayiwa kaina! Me yasa kika boye min da kin yi ta kirana dole na dauka kiranki!" Ya fada yana kallon yadda nake kallonshi nima. Shiru nayi ina kurban tea a hankali, ina jin wani d'aci a raina. A hankali hawayen da yake son zubo min ba danne, har ya gama magana ban ce mishi kome ba, turo kofar aka yi Nadiyyah ce da Ijlal. Kallonsu nayi a hankali na sake murmushi. "Ashe kin farka?" Ijlal ta tambaye ni, na ga sauyi a tare da ita, fiye da dawowarta. Mikewa yayi yana shafa kaina yana me daukar mayafi ya lullube min kaina. "Ki ci abinci kada ki yiwa wasa da cikinki!" "Ok Sir!" Na fada ina sara mishi. "Silly girl!" Ya ja kumatuna, ya fita ba tare da ya kalli inda suke ba. A bakin kofar fita suka hadu da Mai Babbar daki, "Sannu da zuwa Ummi!" Dauke kai tai tare da shigowa. "Ummina baki ji yana gaida ke ba ne?" "Zainaba ya jikinki?" Yar dariya nayi ina faɗin. "Ummina da sauki fa!" Juyawa tayi tana kallonsu. "Kin biyo ta ku karasa ta ne?" Sunkuyar da kai suka yi, a hankali ya sake kofar ya fita. Ban yi magana ba, ina wasa da kofin hannuna. "Nace kun zo ne ko karasata? Ashe kishin naku na karya ce! Idan mace ta isa mace tana kishi ne da kanta da kuma zuciyarta. Ba irin naku kishin daga bin boka sai tashin hankali ba. Nadiyyah kin bani mamaki idan akwai wanda ya dace ya nime zaman lafiya kece mai fama da hawan jini. Amma har dake a bata gani ba, zuwa yanzu nayi walkiya naga kowa na kuma ga abinda yake ranku daga yau duk wacce ta kara tashin hankali da fitina ko duniya suka hada da shi sai sun rabu na gaji da fitinarku!" Yadda Mai Babbar daki take shiga ba nan take fita ba, har ta gama dukkanmu kanmu a kasa, haushi fa sun ji, musamman Ijlal da ita labarin cikin sai da ya saka ta kusan faduwa, wannan abin bai mata ta dadi ba, ya zo mata bazata. Itama Nadiyya mamaki kamar ya kashe ta, ajiye min kular da Ijlal tazo da shi tayi a kan darduman dakin. "Ga shi na san zaki so cinsa! Zan koma na bar Amirah a gida!" Ta juya tana me barin dakin, Nadiyyah da bata iya boye abu a ranta ta ce min. "Dama kin san kina da ciki ne baki fada ba? Sai dai kawai muka ji abu daga sama!" Murmushi nayi ina faɗin. "Nima haka nake ji a bakin mutane ban san da shi ba!" "Ikon Allah ga inda ake niman shi ana kaf-kaf da shi ya zo inda ba san da shi ba, ko irin zazzabin nan baki yi bane?" Shiru nayi na kalli sama kafin na ce mata. "Ban yi kome ba!" "Zata kara magana Mai BIabbar daki ta ce mata. Ki wuce gida!" Haka ta mike itama tana ajiye min kudi da tazo da shi!" Ta fita tana b'ata rai, bayan fitarsu Mai Babbar daki ta ce min. "Da gaske baki san da shi bane?" A kunyace na ce mata. "Allah ban san da shi ba, kawai abu daya na sani ina ciwon ciki, bayan wannan rashin lafiyar da nayi ban kara wani ciwo ba, sai ciwon kai da nayi ta fama da shi, shima idan ya dame ni zan sha magani!" Kamar zata mai dani cikinta ta rike hannuna cikin wani irin kulawa da yanayi take cewa. "Kin san yara uku kika rasa?" Kaina a kasa ina murmushin dole, a hankali nake jin kuka na zuwa min. "Ummi ban sani ba, sai da ya gaya min Ummi ban san me yasa a ranar na razana da ganinshi cikin tashin hankali ba, wanda haka ba sabo bane idan har akan gidansa, Ummi taya zan iya daurewa, Ummi kewar Yaran da basu rayu ba nake." Na fashe da kuka a hankali, matan da suka yi bari kaɗai suke iya fahimtar yadda rashin yaron da baka san da shi ba, musamman ni da Ijlal take min gori a kai a kai. Yadda nake kuka itama sai da ta share kwalla, Maluma itama fa ta shigo, ganin yadda nake kuka yasa ta fita ta bar asibitin ma zuwa gida. Daki ta shige tayi kuka sosai, don zuwa yanzu tausayin Yarinyarta take itama don dai Malam yaki bata goyan baya ne, da ta riketa n a tsawon sati biyu. Sai dare aka mai da Mai Babbar daki, Umma taxo muka kwana. Dama ita ke kwana, shima dai ashe anan ya kwana biyu nan, suna ta hira da Umma jifa jifa ina shan kankana ta ce mishi. "Ya naka jikin?" "Da sauki Umma!" Ya fada yana kallona. mikewa tayi tana faɗin. "Bari na leka dakin farkon nan akwai wata class mate dina da aka kwantar da Yarta, dazu ina zuwa naga ta fito daga dakin na tambaye take gaya min yarta ce ba lafiya!" "Umma kada ki dade, ina jin tsoron zama ni daya shima tafiya zai yi ai!" "Ke kasararki, ba ga Mijinki ba, bana son gulma!" Ta yi min zagi da Hannu bibbiyu, dariya nayi kawai ta fita abinta. "Fushi kike ne?" Kallonshi nayi a hankali kafin na cigaba da shan kankanan. "Lafiya muka rabu na dawo ga kin sauya Zeey gaya min me aka miki?" "Yaya ka tafi gida kawai." Na fada mishi a sanyayye. "Wani irin na tafi gida? Mai aka miki da zaki kullace ni?" "Ni nace kayi min wani abu ne? Yaya don Allah ka kyale ni!" Na fada da karfi, zuba min idanu yayi kafin ya riko hannuna. Cikin tashin hankali ya zo gabana ya durkusa. "Gaya min me nayi miki?" "Tell me me nayi?" Hawaye ne ya zubo min, na ce mishi."yaya ka tafi sai da safe!" Na ajiye bowl din na kwanta. Umma ta gaya min musababbin tashin hankalin, kawai na gaji ne da halinsa. Haka ya fita ya tsaya a bakin kofar, na cigaba da kuka har na wani lokaci kafin na kwanta barci yayi gaba da ni. Ban san dawowar Umma ba, na ganta da asuba tana sallah, ban daki na shiga nayi wanka da ruwan dumi nazo na kwanta. Bayan na karya don da wuri nake shan magani na kwanta, barci ya sake d'aukata. Shigowa yayi da sallama ya gaida Umma, sannan ya ce mata. "Ina ga yau zasu sallame ta tunda jikin da sauki. Mun yi magana da Abba ya ce zaki iya zama da ita zuwa lokacin da ta warware!" Kanshi a kasa kafin ya ce mata. "Umma ki bata hakuri." Kallonshi tayi kafin ta ce mishi. "Kuskure fa anyi shi, idan aka yi laifi bincike ake shi yasa Allah ya saukar da wasu ayoyi masu tufka da warwara, ita kanta Zainaba bata san me ya faru ba don ko jiya da nake tambayarta bata sani ba, ka san me? Zama da mata sama da biyu kana bukatar zama namiji jajjirtacce a cikin gidanka, wanda idan kayi tsawa a za a ji ka, amma ka sake suka fahimci ba zaka iya dakatar da wasu abubuwan ba zasu kulla kuma kai ka fada cikinsa, maganar da Maluma tayi ranta ne ya b'aci, domin Zainab ita ce mace a tsakaninmu kuma Allah ya kawo ta cikin wani irin yanayi na rayuwar girman da aka bata dole ya tab'ata, kayi hakuri ka tsaya a gidanka!" Sannan ta cigaba da addu'arta, haka ya mata sallama ya bar dakin. Kome ya tsaya mishi cak. Lokacin da ya isa gidansa, jikin Nadiya a mace ta same shi zata mishi magana ya nuna mata hanya, ba musu ta bar parlourn amma ranta yana mata wani. Karfe goma Aunty Shukrah da Aunty Sajidah suka zo suka gyara min gida. Abinci Aunty Nu'aymah ta kawo min. Da yake an gaya musu za a sallame ni. Karfe sha daya na rana aka sallamo ni, daga Ijlal har Nadiyyah sun fito sun tarbe ni, na yi farin cikin dawowa dakina, haka muka wuni cikin kulawa har yamma suka watse, Umma sosai take kula da ni, abinci abun sha, lokacin da zan kwanta. Kwanaki sun ci gaba da tafiya, har tsawon sati biyu cib, Umma ta min nasiha da kuma nuna min yanzu zan kara mikewa akan kula da mijina, Maluma ta min aikan kayan gyaran jiki sosai, kuma na amsa na fara sai na ga kyan shi, Fulani Nana ta min aika sosai ta gaya min yadda zan yi amfani da shi, haka na hada nayi ta amfani da shi, don na samu damar gyaran jiki sai na nisanta kaina da shi ta hanyar kin amsar girki, yana magana nace xan koma gida ni gara can zan nutsu, jin haka yasa shi kyale ni ya fita harkata. Kusan wani ikon Allah sai na fahimci, ashe ana wani irin shegen kishi ne a cikin gidan, na farko idan Ijlal ta kwana turakarshi, Nadiya ba zata kwana ba sai an yi gyaran cikin gidan kamar hauka, wai kada ta saka mata wani abu, fada kuwa idan suka hadu sai sun yi sa'in'san, ranar da Yamma na bawa Wildat kular Ijlal abinda ta kawo min Mai Babbar daki ta zubar da shi, Allah ba tuba me zan yi da abin da ya fito hannun Ijlal idan ba Tsautsayi ba. Haka nayi ta kallonsu daga nesa, namiji da gulma sai gashi wai yana son nima na nuna mishi kauna yadda suke nuna mishi, rike bakina nayi ina faɗin. "Allah na tuba ka dai zauna da matanka dai a haka ni yanzu ta kaina nake." A zamana a asibiti har yan office dinmu sun zo gaida ni, haka Yeemar tunda ta ji labarin sai tazo. Ranar da na amshi girki, na saka aka yi min tuwo a kitchen din waje ni kuma nayi miyar shi, can ma suka yi miyar. Da isha ya shigo cin abinci, yana ci yana kallona ganin yadda na saka rigar sanyi saboda ruwan da aka gama dazun yasa ni sakawa saboda sanyi, tashi yayi a gaban abinci ya so ya dafa goshina, fita yayi can sai gashi da abin gwada zazzaɓi, ya gwada sannan ya rike hannuna yana kallon yadda nake dan yatsina fuskana. "Ina ke miki ciwo?" "Babu Yaya sanyi nake ji kawai da jin wani irin abu!" Sai duk ya rud'e, haka ya kira Munirah ya gaya mata, ta tambaye ni ko ina jin wani alama ne ba wani ciwon na gaya mata ni sanyi nake ji, tambaye ni ko akwai mura? Nace babu, sannan ta ce na bashi wayar, suna gama wayar ya kashe Ac din parlourn ya fita ya dauko room heater, ya saka min kafin wani lokaci parlour ya dauki dumi, ruwan zafi ya kawo min na sha da magani na, a anan na kwanta barci yayi gaba da ni, abincinsa ya karasa, sannan ya mai dani dakina ya kai min heater din, sai da ya bi dakunan su sannan ya shigo ɓangarena... *08130269641* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 87 Ban san yadda abin ya kasance ba, ni dai da wuri na tashi, bayan ya dawo masallaci. Ya same ni ina azkar zama yayi a kusa da ni yana kallona. "Ya jikinki?" Shafa addu'a nayi na ce mishi. "Da sauki sosai!" Kwanciya yayi akan kafana, ya daura kafaffunsa a saman gadon. "Zaka karyani!" Na fada ina janyo Alqur'ani na fara karantawa, kusan a tare muke karatun sai da rana ya fara fitowa barci yayi gaba da shi, bakwai daura na dasa aya. Na zuba mishi idanu, a hankali na lallaba na kwantar da shi,sannan na dauko pillow na d'aga kanshi na saka mishi. Kafin na kwanta a a gefenshi, zabura yayi ta d'aga ni can muka koma gadon, ya ja mana mayafin gadon barci ya dauke mu bakiɗaya. Bude yayi yana kallon yadda nake shashekar kuka, ko daren jiya ya ga wannan mafarkin kukan da nake, hawaye shar-shar nake zubarwa. A hankali ya shiga hura min iskar bakinshi, ina sauke ajiyar zuciya har na samu na daina kukan, gyara min kwanciya yayi a kirjinshi. Yana tofa min addu'a barci ya kara ɗaukarmu. Karfe daya na rana, yunwa ya farka da ni. Yadda nake makale a jikinshi na shiga ƙoƙarin tashi ya bude idanu. "Ya dai?" "Yunwa nake ji!" Na furta a hankali. Murmushi yayi yana faɗin."sai ki farka haka!" A hankali ya zare ni daga jikinshi ya shiga ban daki ya haɗa min ruwan wanka da brush ya fito waje, kitchen ya nufa ya dauko tuwon jiya ya kunna gas ya daura akan wuta, sannan ya ciro miyar a frij. A hankali yake, yake daureye wasu abubuwan da ya b'ata, kafin na fito ya gama dumammenshi ya juye a wani katon tire, ya bude drower na kitchen din ya ciro kwalbar manshanu da yaji ya ajiye sai da ya kawo min abincin daki. Sannan ya koma ya dauko yajin ya haɗa tea mai kauri ya kawo min, lokacin da ya shigo na fito ina goge jikina, dauko riga yayi da pant da bra ya mika min na saka, sannan ya janyo ni tare da zaunar da ni muka ci tuwon tare, ina kurban tea. Drower magani ya janyo ya dauko min magani na, ya fara bude min ina sha ina ji kamar nayi kuka. Haka na gama sha, shima ya mike tare da nufar ban dakin yayi wanka, kafin ya fito na gyara dakin tas, sannan na fito Parlourn na buɗe masu aiki suka shigo aka fara gyara dakin, aka kawo min abin karyawa. Kosai da kunu suka yi, tun jiya Uwar tuwo ta tambayi Jakadiya, ita kuma ta tambaye ni nace su yi kosai tunda akwai kome a store, kallon kunun nayi ya bani sha'awa amma na mikawa Wildat da take ta aiki na ce mata. "Idan zaki tafi ki je da shi!" "Allah ya kara miki lafiya!" Waya na dauka na dawo parlourn na zauna na kira Matar Sarkin Gombe, muka gaisa don tunda abin nan ya faru take kokarin kirana, nima kuma haka. Sannan Babbar abinda nake son magana da ita shine masu aikin gyaran jikin. Ai kuwa mun jima har ya fito ya same ni ina wayar kashe kiran nayi na mai da hankalina gare shi. "Bari na sauya kaya yau kin makaran da ni sai azhar zan tafi fada!" "Sorry Yaya dama maganar masu gyaran jikin baka ce kome ba!" "Eh kuma na manta na gaya miki na tuntubi Nadiyyah ta ce itama tana son dama ta buɗe!" "Yaya na hakura ta bude kawai!" Na fada ina wuce shi. "Ban gane ba dawo mu yi magana!" "Yaya ai naga gaya maka gaskiya na hakura!" "Ok wato ke uwar son kai na lura da suna bin ki amma kina share su me kike da shi ne haka?" "Yaya bana son Magana ka ga bamu kaɗai ba ne kayi kasa da muryata don Allah!" Na fada kamar xan yi kuka. "Ki je ki yi duk yadda kike so na yanke hukunci." Ya fada yana mai son zai fita, a hankali nake sauke numfashi, juya yayi ya ga yadda nake fama da matsanancin numfashi, da sauri ya rungume ni. "Baki da lafiya ne?" Yadda yake shafa bayana, ya sha na fara jin numfashina ya fara dawowa daidai. "Jiri nake ji!" Kwantar da da ni yayi a dogon kujera, yana shafa bayana. "Ki huta bayan la'asar zamu asibiti!" Ya fada ranshi a haɗe. Sannan ya bar parlourn. A hankali na lumshe idanuna, lokaci yana tafiya dakyar na yi sallah azhar sannan na samu yau shinkafa da miya suka yi ban leka ba, Amma Jakadiya ta gaya min. Shinkafar suka diba min, na yi miyar da nake so. A can Bangaren Nadiyyah jidali da masifa take akan me zai kwana a wurin Zainab bayan ita da tsohon cikinta take binsa turaka da yake ya kwaso haushinsa, ya daka mata tsawa. "Gidana ne, kuma ina da yadda nake so nayi. Idan mace ba zata iya zama dani ba tayi waje, abinda ita Zainab din bata da shi kenan tayi kishi ko bakin ciki akanku sai kune kuke a kanta, na kira wata ta zo min turaka? Nace lallai dai wata tazo turaka na ne? Na muku dole ne wata tazo! Ya ishe ku haka idan zaku zauna da ni ku zauna idan ba zaku zauna da ni, ga hanya ba zan kara sakewa wata ta min iskanci ba!" Ya juya ya barta nan tsaye da cikinta, fita yayi bangaren shi ya saka kaya sannan ya nufi bangaren Ijlal, ganin yadda fuskarshi tayi Jajjur bata sake ta takale shi ba sai ma tambayar shi tayi. "Abbyn Amirah ya Mammyn Amirah da jikin da fatan dai lafiya? Na ga baka fito da wuri ba, ina tason na kiraka ina tsoron kada nayi laifi!" Wani irin burge shi tayi ya ce mata ." Da sauki ya Princess da jiki? Da fatan tana barci dai?" " Da sauki Abbyn Amirah baka ce kome ba!" "Da sauki sosai, tana can ma tana hutawa!" Ajiyar zuciya ta sauke a fili kamar da gaske. Kafin ta shiga mishi hira, yana wasa da Amirah biyu saura ya ce mata. "Me nene babu an jima a kawo." "Akwai kome ina ga sai na leka store." "Ok" Ya saka kai zai fita ya shafa kumatun yar da take kan keken wasan yara, amma fa kamar irin a saka itacce a kan abu ne domin a sandare take, dawowa yayi ya ce mata. "Ki daina sakata a kekenan na saka a kawo mata keken su." "In sha Allah ba zan kara ba!" Ya faɗa, kallonta yayi yadda tayi laushi kamar ba ita ba. Haka ya saka shi jin lallai ta shiryu. Sannan ya fita, murmushi tayi tana faɗin.."Sai mu ga yadda zaka yi zaman auren da ita, ba sai da lafiya ba?" Sannan ta sake dariya, "ita kuma Nadiyyah bata ga kome ba." *** Sai da aka yi sallah la'asar, ya samu Mai Babbar daki da maganar yadda Ikhlas take kwana da kuma yadda numfashinta yake fita. "Ka je ka gayawa Mahaifinta zai iya taimakawa, matanka dai su ji tsoron Allah domin kishi ba hauka bane, idan suka sake Malam Junaid ya juya gare su sai sun yi danasanin abinda suke aikatawa!" Yadda take fada kamar ta rufe shi da duka, haka ya gama zamanshi ya dawo gida, ina kwance ya shigo, tashi zaune nayi har nayi wanka na sauya kaya cikin orange colour, murmushi yayi. "Kin san kalar da nake so! Saka mayafi mu fita!" Tashi nayi na nufi daki na dauki hijab na fito, muka fita da shi ya rufe kofar. Gidanmu muka zo da shi, ina shiga parlourn Abba na kwanta a dogon kujera. Maluma da kanta ta shigo ta ganin kwance, sama sama ta amsa mishi. Tana ƙoƙarin d'ago ni idanuna yayi luuuuu yayi sama! "Ke Ikhlas!" Ta shiga jijjiga, zuwa yayi ya dauke ni zai fita da ni Abba ya ce mishi. "Ajiye ta babu wani asibitin da zata" ya fito daga dakinsa. Kwantar da Ni yayi a tsakiyar parlourn. "Fulani Babba! Ce maka aka yi wasa ne matsayinta? Yara uku fa tayi barinsu? Sai dai basu san waye Uban Zainaba ba ne." Ya fada yana mai komawa kujera ya zauna. "Ko matanka basu hanaka zama da ita ba, akwai waɗanda basu kaunar ta zauna da kai saboda lissafinka da nata daya ne! Me ya faru a yan kwanaki nan?" "Daren jiya tana barci sai na ga tana kuka, sosai take kuka. Haka yau da safe tayi kukan!" A hankali ya tashi ya fita sai gashi da wata allon karfe ya zauna, yana kallon Umma da ta shigo. "Kawo min wuta a kasko!" "Malam kada ka yi haka!" "Kinsan Me suka mata ne? Rabona da nayi aikin nan yau shekaru sama da arba'in da takwas! Kafin haihuwar shi! Itama Uwarsa haka suka hanata zaman lafiya da kwanciyar hankali, har yau kin kara jin wani ya nuna mata tsaya? Hatta Yaranta babu me iya tab'a su, domin duk wanda ya isa gare su imma kuskure ne ko wani abu sai dai ya koma kansa!" Haka ta fita can sai gata dauke da wutar. Ta ajiye mishi. "Tun da aka kawo mahaifiyarka, ka je ka tambaye ta. Bata da lafiya itama cikin dare bata barci sai kuka da rana kuka, abin ya zame mata kamar lalura bata da ikon gyangyadi, daga baya ta fara dariya abu ba abu ba dariya! Kasan abinda suka yiwa Innah kenan kakarku. Har ta koma ga Allah shine Baffa yayi maza ya dakatar da haka. Sun juyo kan wrong person don mess with me!, basu san waye ni ba. A shirye na tura Zainaba cikinsu da ban shirya ba ba zan fara ba!" Haka ya cigaba da fada yana kallon allon kafin ya ce mishi. "Ka tafi bayan isha zata dawo da kanta!" Wato duk wanda Allah ya kai shi matakin mulki idan bai yi tsaye a gaban Ubangiji ba, ya mika lamarinsa ba tow tabbas wata rana gawarsa za a samu, haka ya bar gidan ranshi ba dad'i. Malam Junaid da Maluma da Umma suka tsaya akan al'amarin Ikhlas, ana saka allon idan yayi ja zai sauke ya hau rubuta ayar Allah, yana konewa zai saka a ruwan zam-zam, haka yayi har sau uku, sannan ya dauki ruwan da yayi baki ya watsawa Ikhlas, wani irin ihu tayi ba tare da ta sani ba hayaki baki ya fita a bakinta, bude wani kwalba yayi. "Shigo nan!" Ya fada mishi take hayakin ya shige cikin kwalbar, ya rufe . Ya d'aga kwalbar ya ce mishi. "Kuskure na ne da na Barka har ka shaki iskar yanci, yanzu kuma ka iso inda nake!" Juyi hayakin yayi yana ihu amma ina Malam Junaid ya fusata. "Fitar da wutar nan!" Haka fitar da wutar ya cigaba da karatun Alqur'ani, har tsawon awa daya da wani abu kai har suka tafi sallah Magariba da isha. Sannan suka dawo ta cigaba da karatun, can cikin barci na fara jin kamar Abba yana karatu. Bude idanu nayi ina amma, "Abba!" Na kira sunanshi. Ina mika. Ruwan rubutun dazun ya bani na sha ya ce amsa min. "Zainab taya kika yi sake haka har wani shaidani ya shiga jikinki?" Shiru nayi kafin na ce mishi. "Abba bana wasa da ibada fa. " "Kin dan bar wata kusurwan!" Shiru nayi nace mishi. "Sai ko idan lokacin da bani da lafiya ne!" Murmushi yayi ya ce min. "Allah ya kare!" Ya tashi ya kawo wasu kayan ya ce min. "Je ki yi sallah yanzu zaki koma!" "Abba yau kuma?" "Eh ba a wasa da irin wannan lokacin shine Bature yake kira da Golden time ba mu da lokacin da zaki zauna a gidan nan ba." Haka nayi sallah sannan ya bani abinci na ci ya cigaba da min rubutu, sannan aka wanke aka zuba a gora, da kanshi ya kawo ni gida ya shiga cikin gidan da kanshi yana kallon gidan. Fita yayi harabar gidan zuwa BQ, a daidai window dakina ya ga abinda yake nima, takawa yayi har wurin ya saka hannu ya shiga shafa wurin, baki wurin yayi ya d'aga wayarshi. "Ka turo min faruq gani a cikin gidanka!" Cikin minti talatin sai gashi da Faruq, shi abin mamaki yake bashi. Cikin girmamawa ya gaida Abba sannan ya kalli yadda Abban. Bakinsa yana son yayi magana amma kuma yayi nauyi, asalima gani take kamar bai rike Zainab da wani daraja ba. "Faruq baku da kayan tono?" "Akwai Abba!" "Dauko min!" Fita yayi can sai gashi ya dawo, amsa Abba yayi ya tofa addu'a sannan ya shiga tonawa da akanshi, duk da dare ne sai gashi hayakin na fitowa a cikin ramin, a hankali ya ji yayi karo da abu. Ruwan da yake aljuhunsa ya dauko ya bude goran ya shiga zubawa, sai ga hayaki ya tashi sama, sannan ya ciro abinda aka saka wani tsohon abin tukunyar gas ce irin ta frij, an rufe shi da wani igiya baki da fari sai ja, an daura layyu a jikinsa. Cire hiramin shi yayi ya shimfid'a a kasa sannan ya lullube ya daura a kai, sannan ya daure dam. Zuba sauran ruwan yayi gidan ta fara wani irin jijiga, ya bi kasa da shi. Sannan ya dauki abin yana bin gidan da kallo, ya kalli Faruq. "Ka kula min da gidan nan da kyau musamman bangaren Zainab idan da hali a hana kowa shigowa!" "In sha Allah! Dama bayi ne ke zuwa kuma ina ga xa'a hana su zuwa!" Haka ya gama ya fita a hankali, ya shigo ya same ni kwance rike da kaina. "Sannu!" "Yawwa Abba! A yawaita addua ba a zama a haka!" Sannan ya mana sai da safe. Da rakiyarsu ya isa gidan, sannan suka dawo kwana aka yi ana ruwa. Lafiya na kwana da sassafe ya shirya ina kwance ya ja min mayafi ya bar gidan. Ashe daga nan makabarta suka wuce. Da yake kusan wata uku kenan ana maganar makabarta yayi jiyawa, ga damina ruwan farko da aka fara wata biyu zuwa uku da suka wuce har katangar makabarta ya rushe, a wannan wurin kabarin da aka binne dumma shima ya rufta, garin gyara aka samu wannan kwaryan dummar aka cire aka kona shi murus, yau ake tadda zancen da yake ayin fashe kuma ana bi ana gyara kaburburan da suka burme, har aka gama yana cikin masu aikin gyaran kaburburan. Da yake ya saka facemask ne, har aka gama sannan ya koma gefe aka shiga bashi labarin yadda ake kama mutane da aikata miyagun laifi. Bayan an gama ya bada gudummawar shi na block guda dari biyar da za a zagaye makabarta, da buhun siminti guda hamsin. "Zan bada kasa mota hudu!" Inji Alhaji Nafi'u, shi sai yau ya tuna da shi aka yi ta kabbara. Fita suka yi daga cikin makabarta. "Me ya kawo Junaid gidanka?" Ya kai hannu zai dafa kafad'arshi, wani irin kallo ya mishi a hankali ya ajiye hannunsa yana yake. "Surukina ne!" Murmushi yayi ya ce mishi. "Na san surikinka ne!" Banza yayi da shi har sun kusan fitowa waje ya ce mishi.."Ka sake min yarshi zan baka yar wurin Saddam!" Dariya yayi ya ce mishi. "Saboda kai ne ka auro min ita ba!" Daga haka ya bar shi ya sake nufarshi, a hankali ya ciro bindiga ya juya yadda mutane basu kallonsu. Takobin da yaji a wuyarshi ya sa shi juyawa Faruq ne. "Kafin ka aikata wani abu ka fara tunawa waye a bayanshi." "Lallai na yarda da kai, ba kai kaɗai kake tafe ba ashe!" Mai da bindigar Alhaji Nafi'u yayi. Lokacin da suka iso security suka buɗe mishi kofa ya shiga tare da cire face mask ya cewa Alhaji Nafi'u. "Ina sane da kai bani da lokacinka ne!" Daga haka faruq ya rufe mishi motar. Har suka iso gida Faruq ya buɗe mishi kofar ya shiga cikin gidan Faruq yana biye da shi ya ce mishi. "Yallabai!" Cak ya tsaya yana mai juyowa. "Ya zamu yi da Alhaji Nafi'u?" "Kyale shi!" "An gama ranka shi dade!" Daga haka ya fita. Wanka ya shiga kafin ya shiga ya kira Zainab. "Na dawo ina son abincin!" Abun karyawa yayi sanyi, don haka na shiga kitchen na kara dama mishi kunu, sai na sake dumama mishi dankalin turawan da nayi na cigaba da gyara ko ina sannan na haɗa na nufi bangarenshi, ina isa na samu Nadiyyah ta iso, ajiye abincin nayi na nufi dakinsa, sai da na taya shi shiryawa sannan na fito a lokacin Ijlal itama ta shigo da Baby Amirah, kallonsu yayi. Amma bai ce kome ba ya zauna ta fara cin abinci a hankali ina zuba mishi kunun yana sha. "Dama mun zo ne akan maganar kwana a wurin Zainab da ka yi shine muka ce idan da hali kowacce ta biyo ka turaka ba sai kana zuwa ba! Ai ba girma ba ne a ganka da darajarka kana bin dakinmu, ina laifin mu ne zamu na binka!" Inji Ijlal,idan wani ya gaya min Nadiyyah zata iya hada kai da Ijlal su kalubalence ni zan ce karya ne, ni dai ban ce kome ba ina sanye da doguwar riga ce mai step biyu, na cikin fittergown ce da dogon hannu, na wajen normal bubu ce, ta atamfar English. "Zainaba ba farfesu ne?" "Akwai na kawo maka ne?" "Zan bukata gaskiya!" Na tashi ina mai barin parlourn, ina fita ya zuba musu idanu. "Ba zan zauna a dakina ba, ita ce dai zan bi ku kuma da kuka shirya mugun nufi sai ku cigaba da dambe akan abinda yake nawa!" "Amma kasan haka ba adalci ba ne, ni ce uwar gida ina ji ina gani aka bata Fulani Babba!" Kallon Ijlal yayi ya ce mata. "Kece kika kitsa wannan rigimar?" "Ni kuma? Ina ruwana?" "Kun gama?" Ya tambaye su, "Amma hakkinmu!" "Ba zan yi yadda kuka ce ku fita kafin na sab'a muku mahaukatan banza! Fulani Babba kuwa ta cancanta ne because she is virgin." Ya fada kai tsaye kamar bai fadi kamar ba daga bakinsa maganar ta fito ba. "Waye ba Virgin ba?" "Inji Nadiyyah masifa ya ciyo ta!" "Zaki fita ko sai na saka an fitar min da ke?... [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 88 Yadda ya daka mata tsawa yasa ta fita rai a b'ace, a hanya muka hadu da ita dama Ijlal tana tsaye alamar jirana take. Dauke kai nayi babu alamar wasa a fuskanta. "Ke yar malamai ko?" Ban san lokacin da na sauya taku ba cikin wani irin yarda da kai na ce mata. "Ya da son ranki? Yar malamai jinin Shahunai. Alfaharin waliyyai mai tutiya da bayin Allah magadan annabawa akwai nasabar da ta wuce haka? Kuma ai yar malamai ta gama miki kome baki kalli p gabanki bane, wannan abin nawa ne ina da ikon na ce a bani kayana. Don sai da nayi kuka nayi kirari na kaskantar da kaina na yarda babu me badawa sai shi, saboda kada ya kunyata ni ya bamu! Akwai alfaharin da ya kai haka ne? Akwai kadara da zaki nuna min da ya fishi ne? Duk wanda zai gwada min nasaba da iko Yaya ne bayan shi kaf duniya babu wani sai shi!". Na fada ina mata wani irin murmushi mai tunzira zuciyar mutum, ko ta manta yadda Ijlal ma bata kwashe da dad'i a hannuna ba, kawai ta d'aga hannu zata wanka min mari ya ce mata. "Kul wallahi kika tab'a ta sai ta rama, babu batun ciki ko a hannunki yake sai ta rama, renin hankali kenan kowacce ta kwaso tijara ta ce zata tab'a kul ina gaya miki na gaji!" Kamar wacce ya sakewa iska ita a duniya ta tsani ya ce ya gaji ba sai ga shi ta bar wurin ba, ta bar Ijlal da tayi wani iri tana faɗin. "Allah ya kyauta, ana kai zuciya nesa." Wani mugun kallo ya watsa mata. Sai gashi ta wuce hanya. Wucewa nayi na kai mishi. "Yayi sanyi?" Tura baki nayi nace mishi. "Yaya kai dai dama ba sha zaka yi ba kawai ka saka ni aiki ne!" Ajiyewa yayi kamar zai fita ya saka hannu cak yayi daki da ni, ihu na saka ina faɗin. "Don Allah kayi hakuri!" "Sai kin gaya min yadda akayi kika rena ni!" Ya fada yana zuge min Zip din rigana, "Yaya ka yi hakuri ban warke ba!" Na fada kamar xan yi kuka. "Anya kina da Imani kuwa? Anya kin san Allah yana nan yana ganinmu, gaskiya ba zan barki ina kwana gefenki da zarar na kai hannunki aqfara min nishin karya ba na gano ki yar renin hankali." "Yaya don Allah!" Bakin shi na ji akan na fulani na, a hankali yana ja tare da sake sautin nishinsa, ni kaina ban san lokacin da nayi wata ƙara ba, na k'amk'ame shi. "Yaya i miss you!" Wani d'ago kai yayi ya ce min. "Da gaske!" Gyada kai nayi, cikin wani irin rawan jiki. Yaya namu, Yaya shagali, Yaya duniyata, Yaya rayuwata. Rike kanshi nayi bakina yana rawa. "Yaya!" "Na'am! Gaya min da gaske you miss me?" Hawaye ne ya cika min idanu. "I hate you!" Na furta muryana, wato the I miss him, the he drive me crazy, juyawa kaina nake Yaya yana kashe ni da 💯× kashe ni yake ban san ya akayi ba, sai ji nayi ina wani irin fitsari. "Yes My baby go ahead!" Ya fada yana mai min wani irin mari a cinyata, "that's my Gurl!" Ya furta da karfi yana mai bumping dina, ban san lokacin da na fashe da kuka ba, wato i miss Yaya. Hmm kamar an ce na kai idanuna window ba sai ga Ijlal ba, ai tunda ta leka ni sai ta ga Bura uban. "Fuck me up Yaya!" Na fada ina wani irin ihu ai tunda yazo duniya ta, jan shi nayi ta yi yana biye min muka yi ta style kala-kala, wanda lokacin da na juya bata nan o ita ta sani kuma sai ta ga tijara da ni take zancen, da muka gama wanka muka shiga tare. Haka muka fito tare, a hankali nake takowa daga ban dakin don ya bar ni a cikin banyi ina gasa jikina da kyau, ina fitowa ya rufe min idanuna. "Guess what?" "Yaya me zaka nuna min?" A hankali ya buɗe min idanuna, wasu tarkace ne akan gadon. A hankali ya riko hannuna har gaban gadon, zaunar dani yayi ya ce min. "Wannan fa?" Cikin wani irin shauki, zuba min narkakkun idanunsa yayi, wanda yake saka zuciyata wani din pumping hade da jumping a kowani dakika bugawan agogon bango, a hankali na tashi na matsa gabanshi, at any chance ina jin Yaya kamar rayuwata, yadda nake jin shi kamar zan zauce a hankali na isa gabanshi na rungume shi ina lumshe idanuna. "Yaya!" D'ago kai yayi yana kallona bayan ya daura fuskarshi akan cikina, kara rike towel din nayi.."Wannan naki ne!!" Murmushi ya sake, ya ce min. "Naki ne?" A wannan lokacin a cikin gidan Salmanu Faris kowacce mace a wannan field din kowacce mace kokari yake ta mallaki nata daga jikinshi. This is the beginning, "thank you Yaya!" Na fada da wata irin murya na iso gabanshi na fara bude kayan abinda na fara cin karo da shi ya bani mamaki ya kuma bani tsoro, a matuƙar buƙace da son sanin dalilinsa na bar min, wannan katafaren gidansa me matuƙar daraja da girma haka, me yasa ya mallaka min abu me daraja haka wannan wacce duniya ce haka. "Ki yi hakuri! Nasan nayi laifi da kuskure laifina ne da muka rasa Yaranmu, na san da yanzu suna nan a zaune!" Ya kai hannunsa cikin towel dina, yana mai shafa kasan cikina. "I'm real sorry!" Rungume shi na ina shafa kanshi, dole nasan wata rana daya cikinmu zata mallaki wannan gidan nashi na Scotland, amma ban tab'a kawowa ni ce zai bawa a wannan lokacin ba, ajiyar zuciya na sauke don nasan na fita girki, yau hada kayan nayi... Tsaf na saka wata jallabiyarshi, kallona yayi ya ga yadda nake ƙoƙarin barin dakin, ya ce min. "Akwai wani aikin da za a fara a cikin gidan nan, zai takura ki." "Babu abinda zai takura ni, domin dai zan koma bakin aikina." Na fada ina kallonshi. Baya kaunar bautar kasar nan da nake yi ba yadda ya iya da ni ne kawai. Mikewa yayi ya tako har inda nake ya rungume ni, ya ce min. "I think jibi zaki raka ni wani waje mai muhimmanci, amma ki saka kayan da ba samu ta rigima da ke ba." "Allah ya kai mu!" Na fada ina kokarin barin dakin, dawo da ni yayi ya amshi kayan hannuna, ya dauko wata box, ya maida kayan cikin sannan ya fito waje shima kamar yadda na yi, ina kallonshi ya dauki kayan ya kira Faruq ya bashi ya fita da shi yasa a Motarshi, ba kunya na gyara zaman jallabiyarshi na jikina , sannan fito a bi na yayi da kalli yana mamakin niman magana irin nawa a harabar gidansa na hango Ijlal, gyara zaman jallabiyar nayi ina tattarewa sama, na nufi waje. Shiru tayi tana mamaki abinda ta gani. Gyada kai take tana bakin cikin abinda ta gani, daga yanzu ba zata kuma gani ba. Ya koma hannun Nadiyyah, nan aka yi ta baza kafasiti..irin na Uwargida mai identity,ranar da tayi kwana biyu ban san me yake damun Nadiyyah ba, na dawo Aikin da yamma a gajiye ta shigo min. "Zainab hala kin manta da ni?" Ko inda take ban kalla ba, na cigaba da cire takalmina ina jin wani irin gajiya. "Wallahi ki dakatar da shi ko duniya ta ji mu!" "Dama can ai an jima da jinku, waje ya rage su jiku!" Daga haka na mike zan nufi dakina ta tare min hanya. Komawa nayi na tsaya ina kallonta, sai nayi dariya na ce mata. "Bari na gaya miki wani abu, ki rufewa kanki asiri ki fita min a daki ko kuma nayi miki abinda ba zaki tab'a mantawa da ni ba, ya kusan shigowa unguwar nan gara ki fita kada nayi miki abinda zaki damu da kanki!" Yadda nayi maganar ina kallonta tasan zan aikata. Sai ta juya tare da barin parlourn cikin salama. Abinci na ci, ina zaune akan table na ji shigowarshi haka na cigaba da zama sai can bayan wasu mintina ya shigo dab zai wuce massalaci, a ka'idan shi idan ya dawo zai bi kowani daki amma da yake sun shirya iskanci idan ya dawo da farko Nadiyyah ta fara ba zata bar shi ya shigo ba sai zai tafi massalaci, haka yau ta gama kwanakinta biyu ban ce ci kanku ba, ya shigo ya koma wurin Ijlal itama ta rike shi, murmushi nayi ba ta hanyar da suka bi zan bi ba, zan rama kwanciyar mage mai ɗaukar rai zan musu. Yana shigowa ya same ni, ina zaune Wildat da ta shigo kafin ya shigo tana ta aiki a kitchen, zuwa yayi ya rungume ni ta baya. "Bea!" D'ago kai nayi ina kallon yadda yake murmushi. Shafa kaina yayi yana faɗin."i miss you!" "Me too my King!" Ta shi nayi na rungume shi. "Ka ci abinci kuwa?" Girgiza kai yayi, tab'a cikinsa nayi na kara kallonshi. "Na hada mata tea?" "Ai ba girki ki bane Mammyn Amirah, kada mu yi haka da ke!" Murmushi nayi na ce mata. "Zolayarki nake! Don nasan kin biyo bayanshi!" "A'a na kawo mishi wayarshi da ya manta ne!" Ta mika mishi tana wayancewa, dariya nayi na ce mishi. "Zaka iya tafiya!" Na wuce na barsu a wurin nasan ranshi ya b'aci, yadda yake kallonta yasa ta saka kai ta fita, bayan isha ina zaune ya shigo tare da kwalin nan ya ajiye min dauka nayi na wuce dakina na je na ajiye shi, sannan na dawo na yafa mayafin abaya muka fita, a hankali yake tuki muna hira a hankali. Wani katafaren plaza ya kai ni ana kan aikin wurin an kusan gamawa. "Zaki iya kula da wurin kuwa?" Ya fada yana kallona, fitowa muka yi ya zago tare da rike hannuna, muka shiga cikin plaza din. Ina kallonshi "kalli gabanki!" Murmushi na maida mishi, haka ya ta zagawa da ni a cikin ginin yana min bayani. "Yaya why suddenly ka sauya ra'ayinka?" Murmushi yayi yana faɗin. " Lokacin da kika gaya min kina son yin wurin nan." Ya fada yana shafa bayana bayan ya janyo ni jikinshi. "A lokacin ina duba kayan da ake so ne shine Nadiyyah ta gani take tambayar me xan yi da shi, shi ne nace mata kece zaki bude wurin kwalliya da gyaran jiki. Na manta tana da nata kasuwancin, sai tace na bari tayi odar kayan ban kawo zata nuna sha'awarta akai ba sai da kayan suka dauko hanya ta ce tana so, sai ban hango kome ba, sai da na gayawa Mai Babbar daki yadda muka yi, shine ta dauki zafi da fada take gaya min ina zata kai sauran kasuwncinta, wallahi ban kawo .lpìn ba. Ta kuma ce min burge ta da kika ce kin hakura. Ina zan yi sake da uwar Yarana har uku da Allah ya nufa ai da gidana ya cika da yara har uku!" Murmushi nuna min kome yayi kafin ya kawo ni store yana kallon yadda tsarin kayan aikin. Kafin muka fito, tare da kai ni wani wurin shan iska da kwadayi, idanuna ne ya hango Iram da wasu kawayenta. Mamaki nayi yaushe ta samu lafiya? Asusun motar da yake gabana ya ciro wani leda face mask ne da T-cap, ya fita yana murmushi. A hankali yake tafiya har ya isa cikin wurin, Dole sai ya ɗan jira layi, kiran Iram nayi ina kallonta. Bata dauka ba, sake kiranta nayi bata ɗauka ba. A na ukun na tura mata sakon. *Ki dauki kirana ko na saka a miki daukar Amarya ina kallonki* juye-juye ta fara bata ganni ba, sake kiranta nayi sai gashi ta ɗauka. "Me kike so?" "Yanzu ke abinda kike yi ya dace? Ki saka kai ki bar wajen nan ko a ji mu dake!" Cikin masifa ta ce min. "Kin!" "Kin ji ko baki ji ba?" Jin yadda nayi maganar yasa ta mikewa ta bar wurin, da sauri na turawa Faruq sako na na gaya mishi inda muke, kafin can ina hangota ta shiga motarta. Nasan zai rakata har gida, sako ya turo min. _Ana bibiyarta yanzu_ *Na gode sosai kasa su bita har gida Please* haka ya turo min da Done. Bude motar yayi yana faɗin. "Sorry na barki ke daya!" Ya saka sauran ledojin a bayan mota, muka bar wurin. Lokacin da da muka isa gida bam na can na jiranshi, amma ganin abinda Faruq ya shigo mata da shi sai ta hakura. Ina shiga gidana na baje ina sauke ajiyar zuciya, kiran Umma nayi na tambaye ta ko Iram ta dawo. Ta ce ta ga wucewarta. "Shi kenan Umma, dama maganar da nake son yi dake Umma don Allah idan ana maka leke mai ya kamata nayi ne?" Dariya tayi irin nasu na manya sannan ta ce min. "Idan kin san tana muku leke abu biyu zuwa uku zaki yi, na farko shine ki gaya mishi, idan bai yarda ba ki kyale shi, na biyu ki ajiye ruwan sanyi ko na dumi ki kwara inda ake miki leken, na uku kuma shi ne Abu me wuyar cewa, ki san abinda zaki saka shi yayi miki wanda kin san sauran ba zai iya musu ba! Idan kika yi haka in sha Allah zata yi lissafin cewa ayi mata daga nan zai san tana bibiyarshi!" "Yes Ummana ki gaida Aunty Sajidah!" Muka yi sallama, haka yasa nayi ta shirin na musamman, yana gama kwanakinsa a dakin Ijlal ya dawo, tunda ya dawo baya zama sosai. Idan ya dawo ya sauka a bangarenshi wani lokaci ba zai zo ba haka xan tafi wurinsa, sai Nadiyyah ta tsiro kiranshi Baby yana kaza Baby yana kasa, a yanzu da take da wata takwas, Munirah ta ce ba zata cire Babyn ba sai ta shiga wata tara. Shi yasa iskanci take min kala-kala. Da ya dawo kuma Ijlal ta daura da leke. Yan iska nima suke na haukace, ashe shima yana lura da abinda suke min. Bai magana ba ne. Yana shigowa yau nayi kwana ɗaya gobe xan fita ba, sai na tattaro kayan kwalliya ta na kawo bangarenshi. "Ki yi hakuri jiya na barki ke ɗaya!" Dariya nayi na cigaba da cewa. "Yau ai kwalliya saka min nima na maka!" Muka wuce dakinsa, na bar wutar dakin yadda zata gani. "Yaya yau zan maka kwalliya ka min rawa don Allah!" Janyo ni yayi yana faɗin. "Babu korafi babu mita babu an danne miki hakkinki, bakiɗaya kika hakura da kome don adalci, me zai hana na miki rawa." Haka kuwa aka yi na zauna na bata lokaci ina mishi kwalliya da gyaran zaman gashin kansa. Wani ikon Allah kuwa sai gata, wakar sudaness na saka mishi, yai ta rawa ina dauka a wayata ina dariya, kai namiji akan abinda yake so ba ruwansa, tana gani har ya gama na ce ya je wanke fuskarshi bayan na goge mishi. Kwanciya muka yi abinmu, muka shiga baza kafasiti. Washi gari da na fita na, da yake jaka ce itama ta gama shirinta tsaf,.da ya koma wurinta sai gashi ta same shi wai ya tashi ya mata yadda ya min, zuba mata idanu yayi ya ce mata. "Ni zan miki rawa? Ni sa'anki ne?" Ya fada yana cire hannunsa a kan laptop din da yake fama da shi. "Ai Allah ya ce ku yi adalci akan matayenku?" Cak ya tsaya yana kallon yadda take magana kafin ya ce mata. "Ban gane ba?" Ya tambaye ta, nan ta fara kananun magana ita sai ya mata abinda ya mun ai ta gani waye ya mutu waye ya dawo abu dai babu dad'i, koran kare ya mata fata-fata bata yarda a gidan ya kore ta ba sai da ya ce mata kada ya dawo Fada ya ganta a cikin gidansa ta je duk inda zata ya gaji da halinta, sai lokacin hankalinta ya dawo jikinta ta fara kuka da roko, kai karshe ita kanta Nadiyyah sai da ta sha jinin jikinta. Haka ta nufi cikin gida tana kuka ya ce ta bar mishi gidansa fa, ai kuwa Mai Babbar daki ta ce sai tayi bayani, anan ta ke fadar ai ta ga yana min abu ne ta ce ya mata ya ce ba zai yi ba. "Kin gan shi da idanunki?" Sunkuyar da kai tayi kasa, "Allah ya huci zuciyarki ba xan kara ba!" "Kina musu leke kenan!" Nan tayi ta bada hakuri Mai Babbar daki ta ce ta fita ta bar mata gida ta je can da mugun nufinta. Haka ta rasa inda zata cusa kanta sai ta wuce gidan Alhaji Mamman Abba yayari, shima ya ce sam ba ruwansa, ta je gidansu Ikhlas wurin Babanta ko zaa dace. Haka ta je can, tayi ta kuka tana fada mishi sharrin shaidan ne wallahi ba zata kara ba, a yadda take rokon Abba ya fito mata a sak mutum ya gaya mata abinda ko ita bata san yana sane da shi ba. "Na mai dake ki cigaba da yakin ganin bayan Y'ata ko? Bayan nasan kece kike bibiyarta da sharri, zan so ki koma domin lamarin ba zai yi dadi idan baki nan ba, zan kira shi ya mai dake amma ki sani, ina sane da kome daidai da motsi idan kika yi ina sane da ke, Uwarki da take baki goyan bayan shiga da fita ko gaya mata ta kara shiri da kyau ta daura dammara da kyau lokaci yayi da zata san wane ne Junaidu Gobir! Koma dakinki ai yaki babu abokin yi banza ne!" Haka ta mike tana ta godiya tsoron baban Ikhlas ya cika ta, mutumin nan kamar me gani da aljanu, tsaf ya hango kome. Bayan isha ya je suka yi magana ya ce mishi. "Kara gogawa Zainab bakin jini kake ba soyayya ba ce haka da kayi ya nuna kasan me kake yi amma shiru a bar kowa yayi yadda yake so kuskure ne a cikinsu har da Zainab ɗin." Haka ya bar gidan Ai ranar Ijlal ta ga masifa da tashin hankali, da kyar ya hakura ya kuma hana ta kwana bangaren shi. Sati biyu kenan da faruwan lamarin gidan yayi kyau da dadi, ina wurin aiki, aka fara aikin hada harabana da na shi, nan Nadiyyah ta saka tashin hankali, yadda ya fara bai mata magana ba. Haka bai saurari maganarta ba. Ita ce har wurin Mai Babbar daki, ta kira shi tana tambayarshi. "Ummi ina son zan saka kiwo ne a bangaren Ikhlas shi yasa na zabi bangaren nata ya fi girma!" Lallai bawan Allah nan da ƙoƙari yake kusan Uwa kuma akan danta ba sai ta bi bayanshi ba har da goyan mishi baya da majanyi. Nadiyyah ta sakawa kanta tashin hankalin da ya janyo jininta ya hau, haka ta dawo gida, a parlournta ta zube aka kwashe ta raɓe-raɓe zuwa asibiti, aiki kawai aka shiga da ita. Ina wurin aiki ya gaya min, daga can asibitin aka kawo ni ya kuma kira Iyayenta aka gaya musu an shiga mata aiki.... *08130269641* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 89 Jinin gidan Yayari yana da karfi, kasancewarsu ruwa biyu wasu fulani was barebari da shuwa haka yasa suke kamaancecceniya da juna, iyayen Nadiyyah daga Jos jirgi Uwarta da Hajiya Altine suka biyo, a yadda suka zo suka ga Nadiyyah sun ji dadi domin aikin bai wani dauki wani lokaci, sai gashi dauke da Baby domin tare aka shiga da aikin, bai nufi kowa ba sai ni, na hango abubuwa guda daya daga idanunsa Yarda wata irin Yarda na hango a cikinta wanda babu karya a cikinta sai gaskiya da yardan. A hankali ya mika min Yarinayar cikin sanyin murya ya ce min. "It's yours!" Kallonshi nayi cikin idanu cike da mamaki. Bakina yana rawa haka nake kallonshi, hantar cikina yana wani irin kad'awa. "Dauke ta mana, ta ji duminki, kin manta cewa ta ce tana haifa naki ne!" Da sauri na mai da mishi rikon Yar, bakina yana rawa jikina yayi sanyi. Murmushi mai cike da kwalla nake mishi. A hankali na girgixa mishi kai na ce mishi. "Da can baya ne yanzu, tana da kawazuci akan yarta kada mu yi haka da kai. Ka bar mata Yarta!" A hankali na kai hannuna fuskar yarinyar na shafa kumatunta ina murmushi. "So Cute!" Na furta, "Me yasa ba zaki amshe ta ba!" "Mikawa iyayenta ni kan Alhamdulillahi!" A hankali ya janyo ni ya mika min yarinyar, amsa nayi ina kallon yadda take motsi. "Ki kai musu da kanki!" Ya furta tare da juyawa ya koma cikin dakin aikin a lokacin ana gyara Uwar, wurin Mahaifinta na nufa ina tofawa Yarinyar addu'a, sannan na mika mishi ita da Bismillah. Maganar da naji a bakin bayin Allah nan ya sani jin kamar ni kaɗai Allah ya yarda da ni. "Yarki ce fa, ki ji a ranki Allah ya kawo miki ita cikin amincinsa. Kome za'a fada ba zamu manta alkhairin iyayenki da ke kanki ba, a yau kece rike da Yar Nadiyyah, mai yafi haka dad'i? Allah ya miki albarka ya baki zuria na gari masu alkhairi masu albarka da jin kai. Ke mutum ce na fada a duniya!" A hankali nake kuka tare da kallon yadda bawan Allah nan yake min addu'a da fatan Alkhairi. A hankali suke yaba min da duk wani abin da nayi sai na rasa wani aji xan saka iyayen Nadiyyah da shi kanshi mijin, Hajiya Altine ta amshi yarinyar tayi ta mata addu'a kafin ta dawo min da ita, idan ba bude baki xan yi addu'a sai kuka ya zo min haka ina kuka ina mata addu'a, ina tofa mata. A hankali na sauke addu'ata ta karshe, wanda yayi daidai da fito da Uwar jinjiran, ana tura ta a gadon. A hankali na mike tare da nufar wurinsa da yake cire facemask din. Shafa fuskarshi nayi ina rab'a babyn a kafadata.."sannu Boy ka sha aiki!" "Ni nawa tsayawa ne, sauran aikin Munirah ce." Ya fada yana murmushi, mika mishi babyn nayi hannunshi daya riƙe da ita, daya hannun yana rike da ni. Dakin Muka shiga aka gyara mata kwanciya, sannan aka makala mata kome kafin suka fita daga dakin Iyayenta suka shigo, a hankali na janye hannuna cikin nashi sannan na tsaya ina mata addu'a da Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama ya umarce mu, mu yiwa mara lafiya, sannan aka kawo gadon babyn aka kwantar da ita, Mai Babbar daki bata samu zuwa ba amma ta aiko har da abinci, kallona yayi yana faɗin.."kin ci abinci kuwa?" Girgiza kai nayi ya ce min. "Muje gida ki ci kin ji!" Ya fada yana gaba na biyo shi a baya. Office dinsa muka nufa, na ga kome kamar yana nan a har yanzu. "Kana aiki ne?" A hankali ya tako gabana yana mai sumbtar goshina ya ce min. "Bana aiki! Me yasa kika yi tambayar?" A hankali na janyo kujerar office din na zauna. "Na ga kome neat!" Bude wani wardrobe yayi yana cire kayanshi, sai da ya saka sannan ya juyo yana kallona kafin ya ce min.."Ina aiki amma sai ta kama dole!" Murmushi nayi na ce mishi. "Ok!" Knocking aka yi ya ce min." Ina saka kaya kada ki amsa!" Ban amsa ba, aka sake buga kofar har ya gama sannan ya yi gyaran murya. Da sallama Doctor Munirah ta shigo tana gaishe shi, sannan ta juya gare ni. "Sannu da aiki." "Yawwa Auta!" Murmushi nayi, ta ajiye mishi file din da ta kawo da report a cikinsa. "Doctor mun gama hada kome, saura Babyn ta rage na ce ita ko zuwa gobe sai na mikawa Doctor Nuhu file dinta, tunda bakiɗaya aikin zan tura neurologist department ne!" "Hmm yau nace!" Ya furta yana gyara collar dinsa, a jikin Madubi. "Doctor!" Juyawa yayi ya zuba mata idanun. "Yau na ce! Kin san wannan karon ba zan kira haka da mistake ba." "Tow shi kenan!" Haka ta dauki file din ta fita tana fita ya sake fuska yana min murmushi. "Sorry!" Ya furta yana kallona. Tashi nayi ya riko hannuna muka bar office din, muka nufi waje, cikin ikon Allah har an zazzo daga Fada, domin cikin Nadiyyah kowa yana sonshi. Lokacin da muka isa, Daulah ya ce min. "Mamman yan uku ashe kun samu karuwa?" "Gwaggon Yan uku eh!" "Kin ga bana son wulakanci, ta ina na zama Gwaggo sai kace wata tsohuwa!" Murmushi nayi, nan muka koma gefe kasa kasa ya ce min. "Kin san tafiya zamu yi!" Murmushi nayi ina kallon Daulah. "Mammyn Yan uku, me kuka shirya akan haihuwar?" Kallonta nayi kafin na ce mata. "Shi Yayanki me yasa ba zaki tambaye shi ba?" "Wannan yakusashen," murmushi nayi na ce mata. "Duk yadda aka yi zai miki magana!" Kun san wani ikon Allah shirin da muke da Daulah da Bilqis ya b'aci.."kin san mai gado tana Saudiyya Umara!" "Ta gaya min tun last week, Allah ya dawo da ita lafiya!" "Amin Ya Allah!" Jan hannuna yayi muka bar asibitin, shagon Mr Brandy ya kai ni, tun kafin mu isa aka gyara ko ina, inda aka yi wurin parking a cikin mall din ne a kasan mall din, haka yasa muka shiga shagon ta kofar baya, lokacin da muka isa abincin an shirya da zafinsa haka muka ci sannan muka fito Mr Brandy godiya yayi ta mana. Har muka fito, daga nan muka wuce gida, lokacin ana sallah a cikin gida ya bar ni ya wuce massalaci. A hankali nake tafiya, tsigar jikina ne ya mike nayi maza na kalli gabana. Wata mace na hango tsaye a lungun da bishiyar maina na gidan yake, tana kallona da idanunta da suka yi wani irin haske, kamar fitar burgu haka ta fito da wani irin gudu ta yo kaina a guje, rufe idanuna nayi tare da salati na dunkule wurin, wani irin iska mai sanyi na ji da wani irin ƙara, bude ido nayi na ga wurin yayi wani irin yanayi kamar guguwa daga sahara. Sake bude idanuna nayi naga wurin yayi wani irin dubu. Na shiga dube-dube kafin na ji an ce min. "Ikhlas lafiya?" Juyawa nayi naga Ilham ce a tsaye ta ci Uban ado alamar ta dawo ne. "Ba kome!" "Tow shine kika tsaya a wurin,ana sallah!" Da sauri na shige cikin parlourn Mai Babbar daki, na sauke ajiyar zuciya, kafin na ji sanyi a raina na tsira daga wannan mugun abun. Ba kowa a parlourn dakin Ummi na wuce na samu tana sallah, nima fitowa nayi na shiga daya dakin nayi alola na zo na fara sallah. Lokacin da na isar na koma na samu itama ta idar waya take da Aneesah daga yadda take fada na san ita ce. Sai da ta gama muka kara gaisawa. Ya mai jegon?" "Har muka tawo dai tana barci!" Gyada kai tayi tana faɗin.."Allah ya tashi kafada!" "Amin!" Na gyara zama sannan na ce mata. "Ummi baki zo asibitin ba?" "Allah ya yaraya ko nazo mai zan muku?" "Ki ga sabuwar baby mana!" "A'a haka ma ya isa, tunda ko gobe zan je!" Can yazo suka tab'a hira sannan ya ce mu wuce gida. Muna isa wurin Ijlal ya wuce ni kuma na wuce bangarena, washi gari tun asuba ya gaya min ta farka..na ce mishi zuwa an jima zan duba su kafin na shiga wurin aikina. Haka aka yi na kira Jakadiya ta musu kome sannan aka tura Faruq da ita da bayin Nadiyyah da Juliet, ni kuma da na gama lokacin Faruq ya dawo. Shi ya kai ni asibitin, na samu Doctor Munirah tana kanta tana mata tambayoyi tana bata amsa, sai da suka gama na gaishe ta amma tayi kamar bata ji ba sai da Hajiya Altine ta ce mata. "Baki ji ana gaishe ki ba ne?" "Ayya lafiya Ikhlas!" Daga nan ta cigaba da yatsina fuska, ban ce kome ba na juya nayiwa Hajiya Altine sallama kafin na isa wurin Babyn. "Hi princess!" Na kai hannu zan tab'a budar bakin Uwar ta ce min.."Kinga tana barci kada ki tab'a ta Please!" Cak na dunkule hannuna, ban tab'a kumatunta ba na juya na kalli Nadiyyah, murmushi nayi ta kuka cigaba da cewa. "Nace kada ki tab'a min y'a tana barci." Kasa kasa ta ce. "Idan mutum bai san yadda wahalar daukar ciki yake ba ina zai san zafin yankar cire d'a!" Na jita na kuma kalle ta, wani irin mamaki na ji ya tsaya min a kahon zuciyata. Na zuba mata idanun da yake hankalin Hajiya Altine baya tare da damu. A hankali na sake murmushi. Sannan na bar dakin bayan ta bi ni da rakiyar tsaki da harara, haka na ji wani abu ya tsaya min a wuya, har na isa gidan radiyo babu wanda ya gane kaina. Gashi yau muna da program akan yadda ake samun matsalar mace macen auren da kuma yadda wasu abubuwan suka lalace. Haka na hada nutsuwata, muka fara program cikin nasara da yake mun bude wayar sadarwa, a cikin wannan tattaunawar muka tsinci wasu bayanai na yadda yan mata da wasu zawarawan suna bude grps da sunan koyawa mata dabarun zaman aure, a yadda muka yi ta tattaunawa har wata ta kira take cewa. "Ni abinda ban gane ba anan shin ita budurwa tana ta san dabarun zaman aure? Idan ba yar bariki ba taya ta san yadda zata rike miji a hannunta? Sannan idan bazawa tayi haka ba zai bani mamaki ba, shin ita budurwa idan dabarun zata koyar mai yasa bata saka saurayinta ya turo aka aura musu juna ba, wannan abin a bayyane yake yan mata sun rasa kunyarsu a da can muna yan mata Bama zama cikin matan aure da manya amma a yau budurwa idanunta ya bude bata san kome ba sai rashin kunya da rashin hankali, sai anyi auren daga baya ka ga aure ya mutu ita me koyawa wasu darasi amma ta kasa rike Mijinta, Allah ka shirya mu. A tambayar da na mata na ce mata bata ganin zamani ne ya zo da haka, ta ce a'a rashin tarbiyya ce idan har mace ta isa mace a kame aka santa ba a watse ba.bayan ta fita ne muka shiga tattauanawa Da Yeemar da yadda take hango gobe da irin matsalar da gidajen aure suke samu ta ce min. "Fulani Babba, idan kika duba maganar matan nan akan gaskiya yake, ya kina mace da ta shekaru goma sha a gidan miji wacce bata tab'a auren ba ta ce zata koya miki yadda zaki ci kwalar Mijinki?, Fulani Babba kada ki manta ita bata yi auren ba balle ta san wani irin hali mijin da take aure yake da shi ba, amma ta zauna tana gayawa wasu matan da suka san good side and bad side na mazajensu... Ita da take niman shiga ina ita ina kirkiro abin da ba ita isa wurin ba, hmm Yan mata ko nace Hajiya ki sani ba fa zaki iya da halin wadancan jinsin ba, domin wallahi kaf duniya babu wanda zai iya da su sai Allah ke dai ki nime yarda Allah amma batun namiji ya ko kama shi a hannu ai ko danki ne sai kin haɗa da rokon Allah balle katon da kika ganshi da girmanshi, idan har halin sa na banza ne tow kenan naki mahaifin haka yake, Fulani Babba bayan ga Uba da Yayu maza babu wani wnada zaki fadi halinsa, shi mahaifinki kin ga yadda ya tafiyar da gidanku. Yayunki ma baki isa ki bada shaidar halinsa ba. Sai abokansa, Miji kuwa wallahi karyan kasa mace yace ta san halin shi. Idan muna son mu zauna lafiya sai mun mika lamarinmu ga Allah sai a zauna lafiya, shima zai shiga lamarinmu, naji Malam Adam disina ya ce idan har mace tana son Allah shiga lamarinta, ta shiga lamarin Addini ta shiga cikin addini, Allah zai shiga lamarinta, Allah zai sota, Mala'ikun Allah zasu sota. Al'umma zasu so ta. Sannan miji da danginsa zasu sota. Wannan rayuwa bai da fa'ida ka nisanta kanka ga Ubangiji. " Yadda Yeemar take magana sai nake gani kamar da ni take maganar wani irin dad'i da nutsuwa nake ji maganar suna sauka a kaina da rayuwata take magana haka da muka gama program din na ke gaya mata gida zan wuce, haka muka fito aka dauke ta anan nake gaya mata haihuwar murmushi tayi ta ce min. "Zan zo na duba ta!" Haka muka rabu cikin dadin rai aka ajiye ta a gida, nima muka dawo gida. Na same shi a harabar gidan yana hutawa har an kafa mishi inda zai zauna shan iska. Karasawa nayi wurin na zauna ina kallonshi. "Ka leka asibiti ba ne?" yar shiririta tsaki ya ja, ya kauda kai yana kallon inda aka kewaye. Ya ce mishi. "Daga nan zuwa zan zuwa can, kiwon zaki zan yi!" Kallonshi nayi a razane. "Zakin lafiya? A ina aka tab'a haka. A'a wannan lamarin bai min ba!" Murmushi yayi, ya ce min. "Zainaba!" Kallonshi nayi kafin na sunkuyar da kai. "Me nayi na laifi a tsakanin Matana?" Shiru nayi ina kallonshi wanda na fahimci duk yadda aka yi an bata min shi rai ne. Murmushi nayi na ce mishi. "Babu kome, sai alkhairi da kake ta mana da kyautata mana!" "Tow me yasa idan na ce ga yadda xan yi kowacce take ce ba yarda ba!" "Allah ya huci zuciyarka!" "Ke daya ce bakya musu da ni me yasa?" "Saboda ba haka aka koya min ba!" "Me yasa ban isa na samu girmamawa daga sauran ba." "Kayi hakuri zamu gyara!" Yadda yake mita ina rarrashinsa, har ya hakura sannan na wuce ciki,wanka na shiga yi sai ga oga yazo nace mishi Barka da zuwa, tunda nayi barin nan ban sake fama da ciwon ciki ba, bayan barin wannan shine zuwa na biyu da yayi min. Haka yasa nayi wanka na gyara jikina sannan na fito, kitchen na nufa na zuba abincin da aka yi shinkafa da miya ne da salat Wildat ta shigo ta zube a gefena.. "Allah ya baki nasara takawa ya turo da Nama, kamar yadda ake yi duk wata na saka an gyara kome an saka su a inda ya dace, Malam Faruq ya amshi duk wani list na cefane na rubuta mishi, Allah ya baki lafiya da nisan kwana, Fulani na yi duk abinda ya dace saura ki duba ne!" Murmushi nayi na ce mata. "Na gode sosai! Allah ya bawa Ummarki lafiya ya jikinta baki zo da maganar amsar magani ba!" Gyara zama tayi tana faɗin.."ai tun ranar da kika bani a gaban Mai Martaba, ya dauke kome har ganin likita take yi yanzu, ai babu abinda xan ce sai godiya!" Haka yayi ta godiya na sallame ta. Da dare ya ce na shirya muka nufi asibiti, ya same ta tana cika tana batsewa da alamu, sun yi wata yar tankiya ce ni ban sani ba. Daukar yar yayi ya gama mata wasa sannan ya ce zai mika min cikin fada da masifa ta ce mishi. "Kada ka bata y'ata wallahi ka bata zaa jimu!" A hankali na sake murmushi. "Kyale mata yarta!" Na furta a hankali, amma kasan raina wani irin ciwo nake ji. Ajiye yar yayi ya kalleta sai kuma yayi shiru. "Wannan shine godiyar da zaki mata?" Hannuna na kai bakinshi. Ina girgiza mishi kai. "Duk wanda yayi abu don Allah ya yarda da Allah ne kuma Allah ya yarda da shi yasa yayi haka kada ka lalata min ladana wurin Allah!" Wani irin bakin cikin ne ya cika shi.. ya sake hannuna daga bakinshi yana kallon Nadiyyah da take dariya ta ce mishi. "Kowa fa bukata yake bukata ya biya, don me za a saka min idanun? Idan da ace IVF aka min kin Isa ki ce zaki yi min wani magana ne? Da yake ku malaman tsubu ne kun saba ayi muku reward din abinda kuka aikata kada ki kara tab'a min Yarinya kuma ki gaya mishi, wallahi ya janye sunan da ya saka mata ko kuma wallahi ya shafa ya ji na ware da y'ata!" A fusace yayi kanta. Rike shi nayi nace mishi. "Sai me? Wallahi Nadiyyah bata kai ta bata maka rai ba, sam kada ka damu ai an fada zata mana butulci ban yi mamaki ba,tayi Yarinya kuwa ka janye mata sunan ka saka mata wacce take so!" Daga haka na bar musu dakin bakiɗaya. Idan na cigaba da tsayuwa raina ne zai ta b'aci, haka yasa koda na fita barin asibitin nayi na je can na zauna, wannan ne butulcin da zata min dama? Haka nayi ta sakawa da kuncewa.. ji nayi ya rufe min idanuna, zama yayi na kalle shi na ce mishi. "Ya sunan Babyn!" "Safiyyah wai sunan sister dinta ce da ta rasu suna Yara!" Murmushi nayi na cigaba da wasa da yatsuna. Mun jima a haka sannan ya juyo da fuskana ya haɗa da bakinshi, mun jima sosai a haka kafin na janye bakina, na ce mishi. "Dare yayi!".... *08130269641* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 90 Na fada ina cire bakina a na shi, haka muka dawo gida babu me magana a cikinmu, wani ikon Allah babu wanda ya kara taso da maganar a wurina ya kwana, washi gari juma'a ba zan je aikin na. Ina tsaye ina ta aikina..ya shigo yana mai taya ni shima. Murmushi na mishi, na ce........ "Da fatan ka tashi lafiya!" "Alhamdulillahi!" Ya furta yana taya ni aikin har na kammala, ana kawo abin karyawan cikin gidan na duba masa ce tun jiya na gayawa Uwar tuwo, kuma tayi abinda ya dace, miyar da nayi daban na zuba mishi. " A kai musu abincin asibiti nasan dukka gidan aka yi ko?" "Eh!" Na fito na cewa Ijlal ta je maza ya haɗa na asibiti a kai musu. Koda aka hada aka kai musu ni ban kara zuwa ba,.kuma shima bai min dole ba, kwanta biyar aka sallame ta. Ai ni na je tow Ijlal tsabar kishi ko bakin ciki bata je ba, tunda suka dawo ban kara shiga harkansu ba, sannan wani abu da na kara yi shine raba yin abincin gidan, kowa tayi nata. Haka yasa babu wanda na gayawa Mijin shima ya ji dadi an kashe rigima, Ita kuma Ijlal har yanzu tana hade da na gidan baki ɗaya hankalin kowa yana kan Nadiyyah ita kuwa sai wani fisga take, na tattara shirginsu na watsar. Da yake ana saka sunan sai bayan sati biyu, Bilqis tana zuwa ta ga yadda take wani fisga. Da yake bata da sauki itama ce mata tayi. "Kina wani abu kamar a kanki aka fara haihuwa? Kin manta muna da Amirah ne? Ko kin manta itama Ikhlas din Uku ta rasa? Ki daina haukar da kike yi idan har kina son a shirya dake tow ki watsar da wannan haukar!" Yadda tayi maganar yasa sai jikinta yayi bala'in sanyi ta kara da cewa. "Yara maza biyu mace daya ta rasa ba kin dauka don kin haifi mace sai mu yi ta rawan jiki akan ki ne? Ki sani bana tsoron kin rike yarki kin saka mata sunan da kike so but ki sani muna tare da macen da take kwantar mishi da hankali ne kina cewa zaki d'aga mishi hankali zamu tattara ki a gefe, mu kanmu muke so da Yaranmu son da zamu yiwa yarki shi ne zai cece ki!" Tana gama fadar haka ta fita ko yar bata taɓa ba. Wannan abin ya saka Hajiya Altine ta kira Ubanta ta gaya masa abinda yake faruwa, ya ji bakin ciki da b'acin rai don haka ya ce mata kada ta sake ta zo mishi gida da sunan ta rabu domin bai shirya ta masa zawarci ba, shi ba zai iya facing Iyayen Salmanu Faris ba. Abin da Nadiyyah tayi yasa kowa ya janye, babu wanda ya shiga harkan dangin miji da danginta suke suka tsaya akan aikin dama ban da gulma ina kishiya irina zata cusa kanta, na ga yadda ta sauya kafin suna. Mai Babbar daki ta kira ni tai ta bani hakuri, murmushi nayi ban ce mata kome ba, sai take gaya min me ya dace ayi a sunan. "Ummi ina ga zuwa yanzu ya kamata ku fahimci Nadiyyah bata bukatar shigana cikin al'amarin sunan nan ku tambaye ta ita ya dace ta sani!" Shiru Daulah tayi kafin ta ce min. "Yana da kyau ke ki sani da sauran abubuwan da za ayi amma tunda abin ya koma haka, zamu bata zabin yadda take so!" Da wannan na samu kaina na kuma samu nutsuwar zuciya, kamar yadda na gaya musu su same ta haka suka same ta. Ai kuwa ta ce zata musu bayani. Kawayenta suka taru aka tsara kome, abinci ma ba a gidan za ayi ba. Abu daya ya zo min da shi ya ce min fada zai yi yar walima. Na ce mishi ya samu Mai Babbar daki, sai ya hau diri da masifa har da kiran Umma wacce ban san yaushe suka zama aminai har haka ba. Mika min wayar yayi na amsa jikina a sanyayye. "Ki amshi aikin ki mishi sai na turo masu taya ki da aikin kin ji Good girl!" "Tow Umma!" Na kashe wayar na mika mishi. "Me zaki min kenan?" Duk da nasan na gayawa Maluma sai ta kusan zuwa da kanta tayi bala'in da zai saka Itama Nadiyyah ta ji tsoron sake shiga sha'anina. "Duk abinda kike ganin zai fitar da ni kunya!" "Ayi masa da sinasir, sai a gasa maka nama irin wannan lokacin, sai kunu ko fura da nono!" "Shi kenan dama akwai matar da take yin fura zan saka a mata Magana ke kuma sai ki ji da nonon ko? Amma kafin nan ciro min wannan na kirjin na sha kin ji?" Bude hannunsa nayi sai da ya saka na yi murmushi. Duk yadda naso hana shi haka ya hana ni sakat,.da tsotsa kafin ya kyale ni na ke gaya mishi ni fa ban dawo sallah ba. Sai da ya duba ni. Sunan zai zo lokacin bude wurin spa dina sai na sake Kai da hankali akai musamman da Aunty Shukrah da Aunty Nu'aymah suke kai, ba ko ba gani Mai Babbar daki ta dauko min Aunty Yanah ta zauna kafin a kawo matan da aka ɗauki hayarsu daya daga Indonesiya ce, daya kuma daga Sudan sai wata yar kasar habasha, da na tambaye shi ya ce min. Zasu nada horo da aiki na tsawon shekaru biyu ne, zamu dauki masu kokari a cikin mutane su basu horo, a cikin su kuwa na jefa Wildat itama a cikin domin zata kasance mai sanar min da wasu abubuwan, Yarinyar tana da hankali da sauri daukar abu haka yasa na zabe ta. Kuma nasan zan samu biyan bukata. Sannan ta san inda take zaune. Za'a bude shagon da kwana biyu kafin suna. A wannan lokacin na shirya gaya mishi maganar kudin Dracula, da kudin da suke account dina da wanda na tab'a. Bayan sallah isha muna zaune na matsa kusa da shi na zauna na fara jan shi da hira a hankali, kafin na sako zancen. "Gaya min ya miki wani abu ne?" Girgiza kai nayi ina rike hannunshi. "Bai min kome ba Yaya, kudin da yake account dina ne nake tsoron ina ta amfani da su!" Murmushi yayi ya ja kumatuna yana faɗin. "Ki ci rabonki ne shi yasa Allah ya kai ko can, oya kashe su kina da miji irina da zai kara miki dubunsu!" Daga haka ya kashe zancen. Haka na tattara hankalina na bawa wurin da zan bude, domin a kudin da yake hannuna ya kara bani shawaran na hada da su Abaya da sauran shi zai min hanya da wasu kamfani a China, haka Abaya ya ce zai min magana da hada ni da wasu kamfani uku daya a dubai da daya a Cairo sai na Saudiya, na zata kawai fada yayi. Haka aka bude wurin bakiɗaya ni aka fara yiwa gyaran jiki, sannan aka samu wata aka mata gyara wata model ce Lateefa Elmustapha, ita ka yiwa gyaran jikin da farko naji ance Mutuniyar Nadiyyah amma yarinyar ta san kanta domin duk barkan kudi tana tare da shi. Haka yasa suka tsawaita kwantaragi da Yaya sannan ya biya ta. Lokacin da aka bude shagon ya zaga social media, kada ku manta ni din troublemaker ce, sai Allah ya taimaka shagon da yake har da shi aka bude kuma wannan shine na biyu a Zanzabira, haka ya jagoranci budewa tare da manyan brand na mayuka da hoda, abu daya yayi ya ce bai yarda na shiga idar ba, sai dai kamfanin Huda suka bukaci ayi musu tallar Eyeshadow da hodarsu amma mutumin nan ya ki sai da kyar na roke shi ya bari na saka idanuna da Eyeshadow, kamar ya rufe ni da duka, haka muka yi ta nazarin wanda zai yi ba sai ga Ilham ba, ana gobe suna, ta shigo muka gaisa ina ta aikin magana da kamfanin dogayen rigunar Ethiopia, ta zauna tana kallona a hankali take wasa da dan kwalin abayarta, ta sha Makeup musamman Eyeshadow dinta wanda aka mata smoke din. "Ikhla...Fulani Babba!" Bata hankalina nayi na ce mata. "Na'am ina jinki!" "Dama nayi magana da Ummana akan tallar nan shi ne na gayawa Aunty Bilqis itama ta ce na gaya miki ai wurin ba na Yaya bane naki ne!" Gyara zamana nayi na yi facing dinta na ce mata. "Ko kin zo ki lalata min wahalar da na sha ne?" Girgiza kai tayi tana faɗin. "A'a wallahi na zo akan kaina ne ina son ki dauke ni a collaboration dinki da Huda ne Please? Don Allah kin ga tunda na gama makaranta result din bai yi kyau ba, Ummana ta ce ba zan koma ba. Madadin haka shine nazo ko zan samu damar tsayawa a wani wurin tunda bai zama dole ka samu aiki kusa ba! Sannan idan na ce a wani wurin ne, kin san yadda irin wannan abin yake da hatsari kuwa? Wasu sai sun lalata tarbiyyarka kafin su dauke ka." Shiru nayi ina kallon kasa, gaskiya ta fada don shima ya gaya min haka ya ce na nimo wacce zata yi min Lateefa Elmustapha kuwa ta ce tana da wani contract da wasu kamfani ba zata yi na huda ba, murmushi nayi nace mata. "Zan yi magana da yayunki maza da mata abinda suka ce shi kenan!" "Na gode sosai, amma don Allah ki ce na daina rawan kai don Ya Salim ba zai yarda ba!" Murmushi nayi nace mata. "Zamu magana da shi!" Haka na gaya mata sannan ta tafi ranar suna ba laifi ashe Madam ta shirya walima a Zanzabira hotel. Ban sani ba domin tayi invite din kowa, amma ni ban sani ba. Haka bangarena danginsa suka taru a wurina, Batun rad'a suna kawai na je na rab'a sunan Babyn kafin nace sunan yarinyar da za a kirata da shi bakiɗaya wurin suka ce Princess. Naso da Mai Babbar daki aka sawa sunan amma sai na ce musu ba kome. Ana gamawa na bada abinda nayi niyya sannan na dawo. A hanyar fita a gidan Ijlal take kallona tana dariya ta matso tana faɗin. "Baki yi mamakin wahalar da kika sha ya tashi a banza ba ne?" Girgixa kai nayi na ce mata. "A'a bai tashi a banza ba, kawai abu daya zan tuna miki shine, yaushe Amiratul Zaitunah zata fara zama? Haka bai gaya miki cewa cutar ƙwaƙwalwa take fama da shi ba? Sorry zaki fahimci yadda rayuwar take amma gaki ga yar zamu ga waye aikinsa ya tashi a banza!" Na barta nan na nufi gidan, a can muka cigaba da hidimar suna, wurin karfe uku aka zo aka tsara min kwalliya shiga uku nayi, yadda bata so na ga babyn haka nima ban shiga ba, sai kirari aka min dawisu uwar ado, an gaida sarauniyar kwalliyar Zanzabira, haka yasa kowa ya kalle ni sai ya kara. Haka aka yi karamar walima, a harabar gidana kamar tayi hauka, da dare ina sallah ya shigo ya ajiye min kayansa yayi wanka. Sannan ya fita na dauki man gyara fuska da na saya mishi na shafa mishi na kara gyara mishi. "Ya baki shirya ba?" "Shirin me?" "Walimar da ta shirya na suna!" Mamaki ne ya kashe ni na ce mishi. "Dama kun shirya suna ne?" "Kina nufin bata baki kati ba?" A hankali na sake shi ina murmushi da ya kasa boye damuwar da yake raina, jikina yana wani irin rawa na ce. "Abin har ya kai haka Yaya? Yaya abin har ya kai haka? Kenan kowa aka gayyata ban da ni? Yaya mai nayi haka da zafi? Yaya nima ka min ciki na haihuwa su bar min gori!" Na fada da wani irin kuka ina durkusawa kasa, d'ago ni yayi ina jin yana shafa bayana tare da bani hakuri kuka nake da karfi ina jin kamar Nadiya ta caka min wuka ta baya ne. Shi kanshi ranshi ya b'aci sosai, don haka ya d'aga waya ya ce mata. "Kin bawa Zainab katinta kuwa?" "Wai na manta wallahi ka gaya mata idan zata zo sai dai iya wurin mutane hamsin ne, babu kari wallahi tayi hakuri!" "Ok nayi cancel din walimar idan kuma aka yi a bakin aurenki!" D'ago kai nayi xan yi magana ya saka min hannu a bakina, kashe wayar yayi ya kira Faruq. "Ina son flight zuwa Lagos har da kai kafin nan da minti talatin nake son mu bar garin nan!" Kuka na sake saka mishi ina rokonsa don Allah kada yayi haka kada ya b'ata mata ranar farin ciki, amma ina ya rigada ya yanke hukunci, haka ya saka ni a gaba ya haɗa mana kaya, lokacin da faruq ya kira shi ya gama kome akwai jirgin abuja. Haka muka fito daga ni har shi da yake yan gidanmu sun zo amma da la'asar suka tafi. Ashe kiran babanta tayi ta gaya mishi a wannan karon ya kira shi kuma ya gaya mishi idan zata yi bikin ta zo gidanshi amma ya sallame ta wallahi ta fita daga Zanzabira ta sani ta bar aurensa kenan, a daren muka bar garin, ko kafin mu shiga jirgi mai babbar daki ta kira shi abinda ya fadawa Baban Nadiyyah shi ya gaya mata, haka muka bar garin Ilham ta turo min text da cewa. *My best Queen a kingdom din zanzabira! Kina kamshi ina binkin ki da humra sa mata gudu, yau kin nuna musu kece Fulani Babba mai murd'a kambi yadda ranta yake so, Allah yasa ko dawo mana da yan shida kai yan tara ma, i wish you all the best, kada a manta da batun aikina* Bilqis ta turo min da nata itama, kafin jirgin ya tashi ce min. *Turmin tsakar gida, shaluguden mahassada, kin yi naki kin yi na mai karamin karfi, sannu Fulani Babba Uwar Hassan da Hussaini, Mamar Gambo! A dawo lafiya* kifa kaina nayi na kashe wayar na fashe da kuka. Idan nace banyi miss Yarana ba, a yadda naji ance a tarihin masarautar ba a tab'a haihuwar yan biyu ba, tun labarin Sarki Hassan magajin sarki Shago na Zanzabira, ba a kuma ba sai a kaina. Lokacin da nayi barin ace sai da aka ga masarautar yayi wani irin haske lokacin da labarin ya fito nayi bari, haka ya haɗa yaran ya musu sallah shi da wasu daga cikin mutane, musamman mazan ance su kana ganinsu kamar kalangaru, macen ce bata cika sosai ba domin kamar kwado take, Mai Babbar daki ta ce min zama yayi a gabanta yana kuka sosai, da dukkanin zuciyarshi yake son Yaran, haka yasa kaf dangin Yayari suka fara sona, domin ba wanda ya haifi ko yan biyu sai gashi na bude kofa da yan uku, wani soyayyar sai ka rasa wani abu kake samunshi. A daren da suka bar garin kuka take tana ihu, Dangin Ubanta wasu na.zugata Hajiya Altine ta masu tas ta ce mata. "Ni da ke nace ko bani na ta kika ce zaki bata da kanki, ashe wanda ya maka alkhairi zaka iya binsa da sharri haka, kina bin zugar yarinyar da tazo ta same ku, wallahi kin bani mamaki, gobe in sha Allah zan wuce Jos ba zan iya wannan haukar ba gashi nan sun kai ki sun baro an hana ki bikin da kika shirya idan ta je mai zata rage ki da shi?" Kakarta daga can LA ta mata ba dad'i, domin ta gaywa Uwarta ta goyi bayan Salmanu Faris, kai abin ba dad'i haka yasa take ji kamar ta musu. Kowa ya juya mata baya, kiri-kiri kowa ya bi bayan Ikhlas, kada ku manta a wannan zaman da aka yi da sunan da kome yan uwanta da suka zo suna haka suke shiga wurin Ikhlas su yi abinda suke yi kome babu me ce musu don me, idan aka gama abincinta zasu zo su ce nasu bai isa ba haka zata saka Wildat ta basu ba karamin alkahairi ta musu ba, haka yasa wasu cikin yan uwanta suka ga laifinta da bekenta da abinda tayi, Ijlal da ta ji abinda ya faru sai gata tazo zata karawa borno masu ai kuwa suka mata caaa, sai ga shi ta fita suna juya kan Nadiyyah. "Wannan yarinyar kike daukar maganarta wallahi kin ji kunya gashi ita da bata tsare miki kome ba kowa sonta yake.." "Umma Nana, sai ranar da aka ciro yarinyar na ga yadda yake son Yarinyar nan, da ya dauko Yarinyar nan bai zo gaban kowa ita ya kawowa Yarinyar, wallahi daga yadda yake ji da ita zaki fahimci tasan ciwon kanta, sannan ga kaunar da dangi suke mata, kafin mu iso yarinyar nan tana asibiti ita da mijin Amma wannan yar iska wai yar wannan yarinyar ta zugata saboda ya kara faɗin wurinsa da na ita Zainab, kin ga ko yadda take nuna mata a lokacin jinyarta yanzu ko a jikinta to ta mata gori sai ce ita ɗaya ce mai gindin haihuwa tow gashi ita ta kai ki ta baro, wawuya katuwa da ita ba wayo!" Haka suka mata tas haka abincin aka dawo da shi aka yi ta tura sako an fasa walimar, sai a lokacin wata sister dinta ta ce Mata. "Kun ga page din Salmanu Faris Ashe ya daura bude mall din da ya budewa Matarshi." Haka suka yi ta kallo suna yawa wurin, wata ta ce musu. "Ku ga yadda yake kallonta, wallahi gaye nan baya biye how he look Fulani!" Tashi tayi ta bar musu parlourn, suka ta bada labarin alkhairin Ikhlas! ** A lokacin da muka isa lagos, zazzaɓi ya rufe ni da ciwon kai, kirjina zafi akwai. Haka muka wuce hotel din, ba karamin wahala na sha ba, a daren ya saka min ruwa da alluran barci. Haka muka kwana hannunsa cikin nawa. Yazo ya kamata a gefena yana kallona. Tausayi da soyayya da yake ji a kanta ba kaɗan ba ne. Kalamanta na dazun yake tunowa.. *Yaya ka min cikin nan nima! Nima na haihu!* Wani irin sonta ke huda zuciyarshi da duk wani lungu da sako na zuciyarshi. A hankali barci yayi gaba da shi. Idan ya ce akwai wata mace bayan waɗannan matan uku a rayuwarshi yayi karya! Mai Babbar daki, mahaifiyarshi, Zainab Matarshi wacce ta bashi kone har da rayuwarta, sai Amirah Zaitunah, yana sonsu kamar rayuwarsa haka yake jin su..... *08130269641* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 91 Asuban fari na bude idanuna da suke matuƙar gajiye. Ganinshi nayi a gefena, na ji wani irin tausayinsa irin yanayin nan da ba zaka tab'a mantawa ba a rayuwarka. A hankali na zare jikina naga har da cannular. Ban daki na nufa nayi alola sannan na fito karar cida (wato tsawa) da rugugi, yasa ni lumshe idanuna na bude a hankali iska tana kad'a labulen da yake dakin hotel din mai number dari da sha biyu, abin sallah na shimfida na duba wayarshi na shiga apps din da yake amfani da shi wurin kallon gabar, a hankali na hango wani text message kamar na buɗe sai na fasa na duba abinda na ke nima, na bude sannan na ajiye mishi wayarshi. Idan na fara bude wayarshi na rushe duk wata katanga da yarda da juna, kuma number ba ta matansa ba ne which mean akwai wacce take bibiyarshi kenan, ajiye batun kowa nayi na mika lamarina ga Allah, ai babu wanda yake badawa bayanshi. Sannan ba zane ko rawa suka fini ba, Allah yana sane da ni ya basu. So ba xan d'aga hankalina saboda so ba. Don haka na shiga kai kukana inda za a share min hawaye. Lokacin da aka shiga sallah daga can nesa, na ga ya farka tare da duba ni. Gyaran murya na yi mishi, ya wuce ban daki shima yayi alola a lokacin an fara ruwa mai karfin gaske. Garin yayi wani irin tsit. Haka ya jamu sallah asuba. Bayan mun idar na matso gefenshi na ƙwantar da kaina ina addu'a. Hannunsa cikin nawa har gari ya fara haske amma ana ruwa sosai. Murmushi yayi yana kallona d'ago kai nayi ina kallonshi. Sumbatar goshina yayi yana faɗin. "Good Morning beauty!" Lumshe idanuna nayi na motsa bakina, sumbatar bakina yayi ya dauko ni cak, zuwa gadon. Bani da karfin da xan biye mishi. Abu daya na sani na daura kaina a kirjinshi na rufe idanuna. Yayi yadda yake so yayi dani sannan ya rungume ni, a yau ban tarbe shi da farin ciki na, ban mishi abinda nake mishi ba, na bar shi yayi kome iya shi. Shafa kaina yayi yana faɗin. "Nasan kina cikin damuwa ne amma ai ba haka kike ba!" A hankali kuka ya zo min na ce mishi."kana ganin xan samu ciki nima a wannan yin da muka yi?" Sake rungume ni yayi yana faɗin. "Waye ya gaya miki cewa ko a yanzu zamu samu ciki? Me yasa kike son sauka a wacce na sani? Ina addininki yake ne? Please kada mu yi haka da ke kin ji!" Kuka na saka mishi wiwi, ina kara rike shi na ce mishi. "Wancan ranar me yasa ka yi dalilin da narasa Yarana? Me yasa ka min abinda ya sa na razana na rasa Yarana? Ina cewa da suna nan da yanzu babu me kallona ya min gori? Me nayi muku kuke min haka?" Matse ni yayi a kirjinshi yana shafa bayana, yadda nake kukan yasa shi rarrashina har na shiru, ban yarda na kara kuka ba, sai ta shi da nayi ba bar shi a dakin na shiga nayi wanka, yana shiga ina fitowa dawo da ni yayi ya zuba min idanu. "Kina ganin haka shine mafita? Hmm!" Ya dawo da ni ban dakin, ashe abinda ya min a daki da kauna, domin wani hauka min da yayi da rough sex ya sani jin kamar ana rugurguza min gabana da katon ƙarfe, abin da bai tab'a min ba irin wannan mahaukacin tarayyar, haka na ji kafaffuna kamar ba zasu dauke ni ba, nayi kasa ya janyo ni ya haɗa ni da bango Ya cigaba da kirbata kamar ya samu Sakwara, na sha wahala domin sai da na ji kamar ya ji min ciwo a jikina, kafin ya sake min ruwan dumi a jikina ya cika bown wanka da ruwa ya dauke ni cak ya saka ni a ciki. Dakyar nake bude idanuna, haka ya fito ya bar ni a cikin ruwan. Sai da na ji na tsani ma bude idona a ban dakin, wanka nayi na fito, sanye yake da brown kaftani trousers wanda yake sheki har wani daukar idanu yake, sai farin riga na wani material na maza sol da shi, ban tab'a ganin an hada brown Da fari ya bada set mai kyau ba, sai shi, gado na koma na kwanta tare da jan bargo na rufe kaina. Alluran Paracetamol ya min sannan ya koma gefe ya cigaba da shirinsa, wayarshi ya dauka ina jin yana tsaki. Kiran wayar aka yi kamar ba zai dauka ba ya sai kuma ya d'ago. can akayi ta magana kafin ya ce mata. "Na gaya miki ni ina da matar da ta ishe ni, baki da abinda zaki burge ni da shi, sannan da kike turo min Nude ɗinki an gaya miki burge ni suka yi, ki rufawa kanki asiri kafin na turawa Mamanki abinda kike turowa ko brother ɗinki tunda na fahimci kin fi tsoronsa." Kashe wayar yayi ya ja tsaki, a hankali wayar dakin ya dauka zai kira a kawo abincin karyawa sai yaji alamar ina barci, fita yayi daga dakin wani abu mai muhimmanci ya kawo shi Lagos, don haka kai tsaye babban office din Navy na kasa yake nan badagrid, ya nufa shi da Faruq lokacin da suka wuce inda ake tsare da mutumin da ake zargi da shi a cikin mutuwar Abdullahi, ya aka kawo shi yana kallon mutumin ya dauke kai ya cigaba da kallon Babban commander din wurin ya ce mishi.."Doctor gashi nan!" Murmushi yayi ya ce mishi. "Yaki magana a gabanku sai ni ne zai magana a gabana?" "Zaka saka shi yayi magana dolensa don Ubansa!" Murmushi yayi yana faɗin. " Zai yi ba zo mu tafi Faruq!" Har zasu fita ba tare da kowa ya ankara da Salmanu Faris ba, ya soka mishi allura a gefen wuyarshi da sokawra da juyewa duk basu wuce second uku ba, ya zare yana faɗin.."gyara min kujera Faruq!" Ya koma ya zauna yana kallon mutumin da yake ihu. Da shure shure. "Doctor ya haka?" Kallonshi yayi yana nuna mishi mutumin da ya fara kakari. "Zai mutu ba?" " Zai mutu ba!" Faruq ya ba shi amsa, sannan ya kara da cewa.."Zai yi magana idan zuciyarshi ta nemi bugawa! Domin yadda alluran take tana hautsina ƙwaƙwalwar mutum ne kafin ta farga ya fara jin wani irin bugun zuciya, zai yi magana yanzu!" "Goma, Tara. Takwas, bakwai, Shida, biyar, huɗu, uku!" "Zan faɗa! Gwaska baya kasar nan tun ranar da ya kashe dan uwanka ya gudu tabbas har da ni a cikinsu. Don Allah ka kyale ni ina da iyali?" "Shi da kuka kashe an ce maka bai iyali ne? Kun kashe shi da sabon dansu mai kwanaki arba'in da wani abu sai na kyale ka? Ka ji daɗinka!" Ya fada bayan ya mikawa Faruq wani allura ya mishi, bayan minti goma ya fara sauke ajiyar zuciya. Sannan ya mike yana tambayar shi ya ce." Kasan kasar da Gwaska take?" "Ban sani ba, ban san inda yake ba!" Juyawa suka yi suka fita da shi, sannan ya kalli, Commander din ya ce mishi. "Kayi hakuri ban san dan uwanka suka kashe ba!" Murmushi yayi ya ce mishi. "Ba kome ai aikinka ne kare rayuwarmu, mu kuma duty dinmu ne mu ceto rayuwar kowa!" Sannan suka bar barrack din. Karfe daya na farka, abin karyawa nayi oda aka kawo. A hankali nake ci ina jin wani irin yanayi yana kara tab'a zuciyata abinda nayi mishi dazun sai nake jin kamar nayi kuskure yadda yake bani kulawa bai dace nayi haka ba, lokacin da na gama karyawa wanka nayi tare da gabatar da sallah, sannan na sauka spa na cikin hotel din, na yi ta zagawa da nazarin wurin da abubuwan aikin, wanke min kai suka yi bayan sun min tsifa sannan suka min gyaran kafa, sai gyara min fatar goshina da suka yi na biya kudi na fito, a hankali na fito sai a lokacin na lura inda muke ashe hotel din a bakin ruwa yake, gyara zaman mayafin abayana nayi na shiga taka har waje na fita bakin Beach din, a hankali nake takawa ina tafiya ina kallon ruwan yadda ake ta hidima a wurin, wani rumfa na nufa na zauna ina mai kallon ruwa ganin wannan tekun sai ya dauke min damuwata da bakin ciki nake ciki haka nayi ta kallon ruwan yara ne guda biyu suke wasa da wata na ukunsu ina ga wasan boya suke, daya Yaron yana zuwa ya ce min.."don Allah kada ki ce kin gani zan baki chocolate!" Ya shiga ya boya ina zaune a wurin suka zo niman shi, sai ya kalle ni ya saka hannu a lips dinsa. Kallon Yaran nake da suke ta nimanshi kafin suka juya a hankali suna faɗin. "Mommy bamu ga Ayyan ba?" Matar da suka kira da Mommy ta taso a hankali tana faɗin. "Ba zaku tab'a barin mutum yayi zanensa cikin natsuwa ba, haba don Allah? Ina ya shiga shima!" Kallonsh nayi nace mishi. "Mommynka da sibling dinka suna nimanka!" Tura baki yayi yana faɗin. "Hide and seek muke fa?" "Tow ka fito kada su fara nimanka!" Na fada ina murmushi. Fitowa yayi yana tura baki ya cewa Mamanshi. "Mommy gani nan!" Ya fada yana tura baki, juyowa suka yi ya kalle ni kamar zai yi kuka. Irin na saka shi ya fadi. Karasowa Mamansu tayi tana faɗin.."Barka dai kamar daga Arewa ko?" Murmushi nayi ina faɗin. "Barka dai!" "Suna Maamah Mrs Abhu Zari!" Ta shigo rumfar tana murmushi. "Ummina ki yiwa Ade magana a kawo mana abin sha!" "Ok Mommy!" Yarinyar ta tafi da gudu, murmushi tayi tana faɗin. "Ke daya ce?" Yadda na ga take da rawan kai sai naji bata min ba, amma wani abu da na fahimta da ita yarda kuma aka mutane je cewa ita Mai d'a wawa ne. "Na fito shan isa ne, na zo nan na zauna!" "Kina lekke hotel kenan!" Ban ce kome ba aka shiga kawo drinks da snacks. "Bismillah! Ni yar yola ce, koda yake a can aka haife ni Mahaifiyata yar Gombe ce daga cikin gidan Sarautar Gombe, Sai mijina dan rano ne!" Kallonta nayi dakyau tabbas jinin gidan ce domin ina ta kallonta kamar na san fuskar da yanayinta, murmushi nayi nace mata. "Amma baki zauna a gidan sarautar ba ko?" Murmushi tayi ta ce min. "Ba zan iya mugun hali ba, wannan shariyar da dauke kai ko da mutum yana jin dadin magana amma yayi ta share mutane no baya cikin agenda na!" "Cupcake!" Muka ji an kira sunan, juyawa tayi tana faɗin. "Sayyid sunan nan dai ya dace na girma da shi ko!" Ta nufe shi da sassarfa. Tare ta yayi yana faɗin. "Ana niman wata mata ne wai daga masarautar Zanzabira, ta fita shine nace bari na zo na ga kuna lafiya!" Murmushi tayi tana faɗin. "Ikon Allah a ina suka sauka?" "A lekke hotel!" Juyawa tayi ta kalli matar nan, "ba kuma wancan matar ba?" Ta tambaye shi, leko ta yayi, suka tawo a tare. "Assalamualaikum, baiwar Allah daga Lekke hotel kike?" "Eh!" "Kuna tare da Sarkin Zanzibara ne?" Bai rufe baki ba sai ga Faruq, kallonshi nayi kafin na samu damar magana sai ga shi ya iso. Yadda hankalinsa ya tashi, na hango ƙarara a fuskarshi. Sunkuyar da kai nayi ya d'agowwa Faruq hannu ya bar wurin. Mikawa Mijin Maama hannu yayi yana faɗin. Mijin Maama ya ce mishi. "Sorry Sir, ban san suna tare da Madam ba ne, ka yi hakuri!" Shiru yayi kafin ya ce mishi. "Ba kome!" "Uncle kai ma kun yi hide and seek din ne?" Ɗaukarshi yayi sama yana murmushi. "Yes bata gaya min yadda za ayi game din ba ta gudu gashi ta saka heart dina yana ta beating bum-bum I thought na rasa kenan, gaya min me xan mata!" Abinka da yaro ya ce mishi. "Yanzu tayi Cheating dina, ta saka na fito a daura ta akan doki kawai a rama min!" Murmushi nayi ban ce musu kome ba, haka suka yi ta lissafin yadda zasu min abinda xan ji haushi. A hankali kuma aka fara hira, har zuwa wani lokaci kuma aka yi musayar number, muka bar wurin a hankali muke tafiya a bakin ruwa, haka muka cigaba da tafiya babu magana kowa da abinda yake tunani, janyo ni yayi jikinshi ina kallon ruwa. Dawo da ni gabanshi yayi yana faɗin. "Kin saka ni jin tashin hankali, na zata kin tafi kin bar ni ne!" Murmushi nayi ban ce mishi kome ba, har dai ya gaji yana faɗin.."ki yi hakuri da abin da ya faru!" "Ba kome!" Na fada don na gaji da maganar, haka muka koma ma sauki muka yi sallah azhar sai bayan mun idar ya ci abinci tuwon shinkafa da miyar egusi, a hankali na koma na kwanta. Kamar yasan mai nake so can sai gashi an kawo min smooth da burga da shawarma, a hankali na fara sha ina kallon smooth din. Ina gamawa na gyara wurin na koma baranda dakin na tsaya, jin shi nayi ya rungume ni yana sauke numfashi. "Sorry!" Murmushi nayi ina kallon yadda ruwa yake sama ya koma ya kwanta, hango yara nayi suna ta wasa, ban san a waje nake magana ba, na ce mishi. "Allah nasan kai ne Allah, Ubangiji ka bani nima Yaran nan!" Rufe bakina yayi yana mai juyo ni. "Idan kika yi hakuri Allah zai baki, kada ki yi fatan ya baki yaran nan ala dole domin zamu wahala, ki yi hakuri Allah ya bamu masu albarka." A hankali na ji zuciyata tayi wani irin cushewa, na kifa kaina a kirjinshi ina jin kamar zuciyata zata fashe. Shafa bayana yake yana faɗin. "Ki yi hakuri!" D'ago kai nayi ina kallonshi har cikin idanunsa. "Kiyi hakuri!" Ya kara furta min, "nasan irin bakin cikin da kike ji, amma ki yi hakuri." Kifa kaina nayi a kirjinshi, ina sauke ajiyar zuciya. "Ki yi hakuri kin ji!" Haka ya shafa baya har nayi shiru. Dakin muka dawo. Ya kira Faruq yana faɗin. "Kome is ready?" "Yes Sir!" Sai ya kashe wayar ya nufi wurin kayanmu ya haɗa yana faɗin. "Muje ki raka ni!" Saka takalmi nayi tare da gyara zaman mayafina, ya janyo jakarmu tare da rike hannuna muka fita. A waje muka samu Faruq amsar jakar yayi, muka wuce can waje, motar da zai kai mu airport. Sai da ya kai mu ya gama kome sannan ya mana sallama, kaina na kifa a kafad'arshi. Na rufe idanuna. Rayuwata kamar mafarki nake ganinta, tunda na hadu da shi a rayuwata ƙaddara ta soma bude littafinta, har yau da nake cikinta kowacce shafi ta bude sai nayi shi kamar na farko ba kome ba ne....... IKFAR💕Safe journey 👋🏿🕊️ *08130269641* [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 92 Cairo Egypt Karfe goma na safe agogon kasar wahda yayi daidai da karfe takwas agogon Nigeria, muka isa a daya daga cikin manyan hotel din ƙasar. A matukar gajiye da zaman jirgin muka isa dakin, alola muka fara yi ya fita Masallacin da yake hotel din ni kuma na yi sallah a dakin, sannan na kwanta don ko yunwa bana ji. Haka na kwanta barci yayi gaba da ni don barcin da nayi a jirgi rabi da rabi haka nayi barcin nan, lokacin da ya dawo ya shigo da madara mai dumi ban san inda ya samo ba, haka ya tashe ni.."Oya sha kada ki yi barci da empty stomach!" Ya saka dole na sha, sannan ya ɗan rike ni a jikinshi na cigaba da barci, kusan awa minti arba'in ina jikinshi a kwance. Kafin ya kwantar da ni, barci mai nauyi yayi gaba da ni. Wanka yayi ya zo ya kwanta a gefena tare da janyo ni jikinshi muka kwanta. Karfe daya na rana kiran sallah ya tashe mu, haka muka kalli juna cikin kulawa ya shafa gefen fuskana. "Kyakyawata!" Lumshe idanuna nayi da suka yi lufu-lufu, a hankali na gyara gyara kwanciyata, ji nayi ya kara matse ni. "Ka sake ni zan yi wanka ne!" Na faɗa a shagwab'e, bude ido yayi yana kallon yadda nake tura baki. "Zan sake ki amma sai kin yi min kiss?" "Ban yi brush ba!" Na fada ina ƙoƙarin tashi daga jikinshi kara rungume ni yayi yana faɗin. "Ba zaki tashi ba" "don Allah!" Yadda nayi maganar yasa shi sake ni na sauko da kafana a kasa, a hankali na ji na tsaya akan kafana, zare dogowar rigar jikina nayi ya fadi a ƙasa, na shiga cire bra ɗin. Tasowa yayi da sauri ya nufo ni tare da rungume ni ta baya. "Ki yi hakuri muje na taya ki!" Haka nayi shiru ya dauki ni, zuwa ban daki wanka muka yi a cikin ruwan muka kwanta can ya mike tare da daura alola ya ja hancina. "Zaki ja min makara!" Ya fada da sauri yana barin ban dakin, zama nayi cikin ruwan nayi tsam cikin tunanin rayuwata da abinda nake ganin ya dace da nayi, ban san me yasa ya hana ni wuyata ba. Bayan na gama wanka na fito nayi sallah azhar ina idarwa yana shigowa, aka biyo shi da Abinci, haka na shafa muka fara cin abincin don yunwa nake ji. Sai da muka karya sannan ya mika min wayata. "Abbanki da yan gidanku sun damu fa!" Amsar wayar nayi na kunna a hankali na shiga wurin kiran, text message na ga ya shigo, a hankali na kira Abba. Dauka yayi yana faɗin. "Ka isa wurinta ne?" "Assalamualaikum! Abba ni ce." Ina jin ya sauke ajiyar zuciya ya ce min.."kin isa lafiya?" Kallonshi nayi ya lumshe idanu yayi sannan ya buɗe. "Alhamdulillahi mun sauka lafiya!" "Iyayenki mata suka damu da son jin yadda kike ance kun yi hijira ke da Mijinki!" Murmushi nayi nace mishi. "A'a rako shi nayi wani aiki!" "Haka kika ce ina yake shi din an kawo min karanku, ke da shi." "Abba mun yi wani abu me?" "Ba shi!" Mika mishi wayar nayi na zuba mishi idanu, ina ga fada Abba yake mishi, mikewa nayi na koma inda yake ya mike tsaye na haura gadon tare da dafa shi na saka kunnena matsawa yai na tafi zan fad'i yayi maza ya tare ni na fada jikinshi, ko ya manta wayar da yake ne ya ce min. "Baki jin magana idan kika faɗi fa? Ba ciwo zaki ji ba? Idan fadar da Abba yake ne bari na saka miki ji ai nayi mana record din!" "Ikon Allah ni ne ma nake ta ku, wato ba ta ni kuke ba Salmanun Faris na gaya maka gaskiya ka daina biyewa Zainaba tana saka ka yin wani abun haba don Allah ace ranar sunan yarka ta biyu ka bar kasar ka hana ta taron sunanta!" "Allah ya baka hakuri Abba!" Ya fada yana kallon yadda nake kallonshi. "Abba zamu shiga meeting!" Ya kashe wayar yana kallon yadda nayi rau-rau da idanu. "Ki yi hakuri idan dai akan wannan maganar ne zasu yi su gaji! Shirya muna da masu jiranmu gobe zamu wuce Dubai!" Haka na shirya cikin doguwar riga, na yafa mayafi babba, sannan na saka takalmi mara nauyi, shima yana sanye da kananun kaya. Kamar ba sarki ba kallonshi nayi na ce mishi. "Me yasa muka zo nan?" "Muje dai!" Haka muka nufi waje, kusan yadda yake tattare ni kamar wata yar koyan zama, haka muka yi ya takawa har inda zamu yi taron, haka muka tattauna sosai sai lokacin na fahimci maganarshi akan mall din ne, wani abun da ya ya saka ni kuka bayan mun fito taron shine yadda ya min bayanin hannun da na saka ya ce min. "Wadanda mutanen da kika gana da su, manya yan kasuwa ne da suke shigar da kaya kowacce kusurwan duniya. Abinda ya sa na hada ki da su shine idan suka yi kaya kafin ya zaga duniya ke da Model dinki zaku fara gani haka suke yi idan har kayan ya iso tow sai dai ayi sari a hannunki kin zama agent dinsu kenan! Sai shi ɗaya dan kasuwan shi irin kayan Islamic medicine yake dasu kin ga irin su zaitun da sauransu idan aka tashi nima sai a mall dinki za a samu kin ga za ayi ta sari a hannunki!" A hankali na tsaya cak kafin na durkusa a wurin na fashe da kuka, d'ago ni yayi yana faɗin. "Shi ɗaya mutumin babba kamfani ne da su na kayan provisions, duk abinda kike so a a mall din sun san yadda za a kawo miki su kawai oda zaki yi" fika kaina nayi a kirjinshi ina kuka mai ban cin domin Yaya yana min adalci ya kyautata min nan gaba ko me zai yi min xan yi hakuri da shi!" Haka muka fito ya ce min. "Na baki aron kudi mu ga yadda zaki fara kasuwancin Allah yasa albarka!" Haka muka koma daki, sai naji na kasa hakuri da abinda yake ta min na rike hannunshi.."Yaya sauran yan uwana fa?" Murmushi yayi ya zauna yana kallon yadda na damu. "Kina tsoron kada nayi rashin adalci ko?" Girgixa kai nayi ina rike hannunshi cikin nawa. "Kwantar da hankalinki, ba zan yi abinda zai wargaza zaman lafiyar gidana ba. Ijlal na bata kudi kin ga ni!" Ya bude min account din da kudin da ya tura mata, "Saboda haka na bude mata dollars account zuwan mu Scotland, kin ga abinda na bata dalla dubu dari uku, dai Nadiyyah itama dalla dubu uku, kace dai na baki daya miliyan daya abinda yasa nayi haka saboda na tallafa miki a kasuwancinki, dubu dari uku naki dubu dari bakwai aro ne!" Murmushi nayi nace mishi. "Allah yasa albarka a kasuwarmu na mai da maka kayanka wallahi bana son bashi! Don ina da kudi account dina na Nigeria na gaya maka ai!" "Wannan hakkinki ne ba nawa ba, wannan kuma hakkina ne na kula da ke!" Tura baki nayi na fara shirin mishi rigima. Lallubo ni yayi ya cilla ni gadon yayi muka shi gayawa juna gaskiya. Sallah la'asar ce ta saka muka hakura da juna, sannan muka shiga wanka muna fitowa ya nufi massalaci ni kuma na yi sallah a gidan. A hankali nake addu'a, bayan na idar shima ya shigo muka fita bayan la'asar sayayya muka yi sannan muka dawo hotel din cike da kaya. Sannan ya kai ni wani wurin gyaran fata na ga wasu sabilai da skins types da suke dauka don haka na sara domin yana da kyau da yadda zan yi amfani da su. Haka muka hadu da wata mata take gaya min akwai yadda suke gyara jiki da irin sabulun da na saya, don haka ta nuna min yadda zan hada su da numbersu, haka na saya shima sannan ta ce min. "Na ga kamar baki ne ku, da zaki iya da kin samu lokaci kika yi nazari a wani makarantar koyar da gyaran fata yadda zaki kware da gyaran jiki da fata!" "Zan dawo in sha Allah, ki bani number idan na dawo sai na nime ki!" Takardan makarantar ta bani na mata godiya muka gama na dawo gida,.a hankali na gama hada kayan mu cif sannan na haɗa a cikin wata jaka da ya saya min, a daren ranar ya kira Ijlal nan tayi ta mishi karuwanci, ban zauna ba na lallaba na shige cikin duvet na kwanta abinda, da ya kira Nadiyyah kuwa fada da rigima suka yi kaca-kaca, sannan ya kashe wayar, abinda ya bashi haushi yadda tai ya gori da maganar haihuwa, da nunawa wai ana mata bakin ciki. Haka ya zo ya kwanta a jikina, ja janyo shi na rungume shi dama abina ne. Sa safe muka tashi don mun so makara, haka muka shirya bayan mun yi sallah asuba, muka nufi airport. Karfe tara na safe muka bar garin zuwa Dubai. Shima ba laifi mun yi magana da manya kamfanin abaya da dogayen rigunan maza, sai turare da ya min magana da wata kamfani muka gama shima nayi idan kayan aka zuba a cargo. Lokacin da muka bar taron a gajiye na koma dakinmu muka ci abinci muka fita da dare, satin mu guda a cikin Dubai kafin muka kamo hanyar zanzabira lokacin da muka iso da yamma ne, hakan yasa muka sauka a wurin mai babbar daki. Yadda nayi kiba da kwanciyar hankali yasa take tsammanin ko ciki ne da ni, ni kuwa tun a cikin jirgi na ga bakona har yana min sannu domin wannan karon da ciwon ciki ya zo min,.sai da aka nima min allura a cikin jirgin wanda suke ajiyewa in case. Lokacin da aka bashi yayi min da suke tambayar shi dama likita ne, anan ya gaya musu shi matsayinsa, ba karamin murna suka yi ta yi ba, daya daga cikin masu kula da fasinjojin ta ce ai ita yar Amirka ce kuma ya yiwa mijinta aikin ƙwaƙwalwa, tana fadar sunan mijin, ya rike baki yana faɗin. "Ya yake?" "Mun rabu mun rabu domin ya koma shaye-shaye shine na rabu da shi da yaronmu ɗaya yana wurin Iyayena!" "Allah ya baki wanda ya fishi!" Godiya tayi tare da cewa amin, ta fita can sai ga wasu suna ta shigowa suna gaya mishi sun tab'a jin labarinsa wasu har nuna mishi tsofin videon aikin da ya tab'a yi a public yayi, sai duk ya takura. Rike hannunsa nayi ina faɗin. "A yanzu na fahimci wani abu akanka! Baka da ce da mulki ba, ban san wani abu kake bukata a mulki ba, amma al'umma suna bukatar irinka dan baiwa!" Murmushi yai yana faɗin. "Tabbas mulki ba nawa ba ne, zan yi wani abu ne idan na gama zan koma inda nafi wayo!" Ya shafa kaina yana sumbata, haka muka iso garin zanzabira Faruq ya zo ya dauke mu. Yadda Ummi take damuwa da ni, yasa take ta cewa a kawo min kaza da kaza, kafin wani lokaci ta cika min gaba da kayan dad'i, shima haka cire kayan zak'in yayi na kalle shi kamar xan yi kuka ya ce min. "Sam baki jin magana kin san dalilin ciwon cikin nan wannan watan ai saboda zak'in da kike ta durawa cikinki ne yaushe zaki girma?" Tura baki nayi na ce mishi. "Gobe da safe!" Murmushi Mai Babbar daki tayi tana faɗin. "Har yanzu da ciwon cikin ne?" "Eh Ummi da ciwon cikin sabida kwadayi irin nata." Dariya tayi tana faɗin. "Kai kuma da ba kwadayayye ba sai ka saka mata idanun!" Haka muka ci abinci, Mai Babbar daki tayi mishi nasiha sosai sannan ta haɗa har da ni, sannan muka bar gidan, bangaren shi Ijlal ta gyara an saka turaren wuta anyi gyara na musamman, ita kuwa Uwar princess ana can ana ta zuba kishi da fushi. Ni dai ɓangarena, na shiga na cigaba da harkan gabana da abinda ya shafe ni. Wasa wasa kafun wani lokaci na kusan gamawa Allah yasa Wildat ta shigo tare muka gama kome, sannan muka daura abinci iya ni da ita ne, haka muka ci abincin dama tafiya ce da miyar sauce.... 92&96 Kwana biyu yayi bangaren Ijlal ya bawa kowa tsarabarsu, wani gado me kama da kujera na sayawa Amirah na bashi ya fitowa Uwar da shi yana nuna mata yadda zata saka yarinyar wacce take wata biyar amma har yau babu al'amar zama, a yanzu Ijlal take fahimtar kome na rayuwar Yarta, kallonshi tayi ta ce mishi. "Daddyn Amieerah ko zaka fitar da ita waje ne ko za a dace?" Kallonta yayi sai ya sake murmushi ya ce mata.."babu wanda ya isa ya miki jinyarta ta warke sai Allah, abinda na yi ta so ki fahimta kenan kika kasa ganewa, ciwon Amirah take ba ciwo ba ne da zaka biyewa wasu kayi ta yadda kake so yanzu zaki fahimci yadda abin yake kada ki damu, haka yasa na dawo dake ji yi jinyarta da kanki!" Sai da tayi kuka domin kuwa har wurin wani boka aka kaita ya ce mata bai ga wani abu na sihiri ba, ita ce dai take dab da fadawa hannun wata shaidaniyar ruhi, yarta kuwa abinda ta aikata zata girbeta idan zata zubar da makamanta tow da sauki sai ta fuskanci gobenta idan kuwa ta ki, Uban Kishiyarta yana tsaye tana tab'a mishi Y'a hauka zata yi wanda babu magani yanzu haka akwai wani wasu da suke bin mijinsu suna ta bin shi da asiri, sunyi nasarar tab'a mata cikinta har tayi barinsa, ya ce mata yanxu haka bokon da yayi wannan aikin yana can a kwance cikinshi yana ta cika da jini, ya kara da gaya mata yarinyar da Mijinku rayuwarsu a hade take, idan suka rabu zaku ga masifa iya ganin idanunku kada ki saka kanki akan rigimar kishiyarki don ma na lura kece mai hada kome. Wannan maganar da yayi mata yasa ta kama kanta yanzu ita ta rayuwar yarta take ji amma idan ta tuna da Nadiyyah da yarta ba ta san wannan matsalar abinta. ** Na koma aiki cikin hukuncin Allah kome ya fara tafiya min dai-dai, an kawo kayana na kuma janyo Tauhid na saka shi a wurin Sai ga Ilham tazo da Matsalarta na gayawa Yayunta da kowa suka kuwa bata goyan baya, haka aka fara kome da ita, cikin hukuncin Allah ta zama min yar talla ina biyanta mahaukatan kuɗi. Kuma Yayunta sun ce idan tayi wani tsalle daga can zuwa can zasu ajiye ta a gida haka yasa kome namu ya tafi aunty Fulani sama da kasa. An samu wata guda da dawowanmu, a lokacin Nadiya tayi arzikin, ta amshi girki domin tun dawowarmu ta so amsa ya ce ta ji da kanta, baya buƙatarta. Haka kuka tayi ta hauka da Bala'i bai bi ta kanta ba yanzu mutumin nan yayi bala'in daurawa haka yasa kowa ya ga yadda ya sauya sai da ya kama kanshi, tana arzikin ta ce zata koma bai ki ba ya dibi jininta ya bawa Faruq ya je yayi mishi test ya kawo, anan ya dauke ta da dare ya kaita asibiti aka saka mata implan, ai shima da kuke gani ba karamin Bayahude ba ne, haka tayi ta mita da fada da rigima wanda har tana cewa don ni baya haihuwa zai musu mugunta, na toshe kunnena nayi kamar ban ji su ba, haka kwanaki suka cigaba da tafiya duk wata sai nayi saukar Kur'ani da azumi da lafiya ko zan samu cikin nan domin wani lokaci haka zan ta jinta tana dariya da shewa tana waka, Ijlal mata tana fito da yarta waje bayan la'asar sai su shigo bangarena wai sun zo ganin abinda ya zuba. Ni dai ban tab'a cewa kowa kome ba. Amiratul Zaitunah tana cika shekara daya cib a duniya aka tashi kanmu da hidimar Birthday kasancewar satin da ya wuce na gama service dina, ban san da hidimarsu ba, ina barci ashe har an kira dangi da abokan arziki, sai da Wildat ta shigo nake tambayar ta. "Lafiya kuwa?" "Suna bikin ranar zagayowar haihuwar Amirah ce!" "Ikon Allah!" Haka na shirya na fito na samu ana ta hidimar, barka nayi mata tare da ɗaukarta yarinyar da yake uwar tana kawo ta gidan bangarena da sunan kallon dabbobi wai har ta gane ni, tana ganina tayi ta dariya da juya kai. Tashi nayi na kalli Uwar. "Ban sani ba wallahi sai da naji a hayaniyar Yara!" "Wai tow ki yi hakuri kada ki lalata min shiri na ce ya gaya miki don Allah kada ki ja yazo ta ruguza min shirina da farin cikin da yake idanunta!" Na kalli yarinyar sai dariya taƙe tana son na dauke ta. "Ba zan lalata murmushin da nake gani a kan fuskarta ba, ban kuma shigo don na lalata murmushin can mai tsada ba, ina ga ko ke baki samun irin wannan murmushin." Na fada ina kallon yarinyar a hankali na nufi yarinyar ai kuwa ta damki hannuna, haka na tashi na zare hannuna, sannan na nufi hanya xan fita ina jin wata Yar uwar Hajiya Mardiya tana faɗin. "Ba iya haifa ba sai iua ci a yi kashi!" Naji sarai amma ban kula ba ita Ijlal ɗin ce ta ce Mata. "Don Allah kada ki janyo min masifarshi wallahi ya sake ni a kanta!" Murmushin takaici nayi na dawo bangarena a bakin gate muka hadu da Nadiyyah. Me ya shiga yi a cikin gidana ? Haka na shiga na ga tana murmushi koda yake ai bangaren mijinta ne, a yanzu Princess watanta takwas, yarinyar itama tana ganina tayi ta d'aga min hannu kenan. Kuma haka ya samu asali ne ta wurin Ubansu shi yake kawo min su ayi hira a haraba na, Don haka yaran suka saba da ni. Musamman da nake da lokacinsu nayi ta musu wasa ina jansu da abubuwan wasa. Ko kunsan cewa Amiraah da take cikin wannan yanayin ta san yadda zata kiran sunana. "Mammi!" Abinda yake iya furtawa kenan Uwarta kuwa Na take kiranta, Uban kuwa Da. Wannan abin ya bawa Ijlal haushi wai ina sace kome hatta yaransu na sace zuciyarsu. [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 93 Ai kuwa suka daina yarda ya dauki yaran, kamar hada baki suka yi tun kafin Birthday din Amiraah aka daina kawo su haraba na, Ni kuwa haka bai min ciwo ba domin dai sune a matuƙar wahale, zaman gida ba dad'i, a hankali kome yake zuwa da sauki mall dina bayan ya cika ana zuwa a dauki sari da sayan ɗai-ɗai sai nima na zama busy, tun kafin mu gama service Yeemar ta haihu, muka sha sunan Yarta mace mai sunan Uwar mijinta, ana kiranta Ammi. A hankali kome yayi ta tafiya kamar bamu ba. A cikin wannan yanayin da muke ciki Ilham ta samu miji, kafin ya turo take gaya min tana son ta gabatar da shi ni kuwa nayi ta mata dariya ina faɗin. "Ki gayawa Yayanki kawai." "Hmm baya dariya ta sauki yanzu sai ya kusan halaka ni idan ya ji bayarabe ne wanda nake so!" "Allah ya shirya ki ai musulmi ne tunda yana sonki zasu bashi kenan, kin gaya Fulani ?" "Ban gaya mata ba!" "Yana da kyau ki gaya mata sai muji me zata ce!" Haka kuwa ta gayawa Uwarta, ita kuwa ta samu mai Babbar daki da maganar, itama ta samu danta da zancen, yana zuwa ya fara min mita Ilham guda nawa take da zata yi aure nan kuwa? Kallonshi nayi da kyau cikin renin hankali domin nima ina son zan bi su Maluma Maradi bikin Ihsan naji mijin Yeemar shima ya barta. "Ilham dai ta gama jami'a, sannan tana cikin yan mata da suke cin kudi da baiwarta idan ba hassada kake mata zata je ta ji dadi ba ka saka ayi bincike ayi mata aure bana son bakin hali da hassada!" Biyo ni yayi na falla da gudu ya bi bayana haka ya dauke ni cak yana faɗin. "Bari na nuna miki yadda ake hassada da kyau!" Wallahi na gurzu a hannunsa fiye da yadda baku tunani, kafin ya kyalle ni yana faɗin Allah yasa nayi saiti daidai, buga mish pillow nayi abina, muna ta dariya, anan nake gaya mishi zan tafi biki maradi, bai bani amsa ba ya wuce ban daki nima bin sa nayi muka yi wanka tare sannan na fito na gyara jikina yadda yake hade rai na fahimci baya son maganar sai na share ban kuma magana ba. Haka ya shiga ban garen Nadiyyah. Haka suka yi bincike akan mutumin da yake niman Ilham, asalinsa dan kwara state, Ubansa Bayarabe ne Mahaifiyarsa bafulatana, ba ayi wani kasa a gwiwa ba aka fara maganar aure, ai kuwa an nuna mana yadda ake hidima, sai gashi Uwar Amaryar yayun Amaryan sun tattara kome sun tura min, mai babbar daki ta ce min. "Girman kenan ai tunda kika dauke ta a matsayin mai talla, muka bar miki ita." Nayi kuka kamar na me, saboda farin ciki sai abin ya zame min abin gori na cusa kaina cikin dangi ana ji dani na sani gara na haihu ko mace ce, kai koda irin Amiraah ce nayi fatan Allah ya bani. Wato abinda basu sani ba Yadda suke wanke shi da sayayyan yaransu haka yake wanke ni da dukiya nima, Omo kin kula Ijlal, sun saka bikin nan da wata biyu, haka ya bani damar zuwa nijar kwana uku, kamar wata korarriya haka na dawo ana tsaka da biki, muka wuce China ni da Bilqis Daulah, da Dijah da ita amaryan sai shi Namamajo da Faruq, muna isa sai da muka huta na tsawon kwana biyu, sannan muka fara fita muna zaga garin kafin muka isa wani store na kayan kitchen, tunda muka shiga na fara sayayya, abin ya basu mamaki nace musu. "Ai na jima da booking tun kafin na zo!" Wayata da take jakar Amaryan tun jiya ya nima mana layin kasar, nayi kuwa saving number shi da Namamajo, cirowa tayi tana faɗin. "Aunty Fulani waye Namamajo?" "Oh my King!" Na amshi wayar na saka a kunne cikin karya murya na ce mishi. "My Namamajo ya kake? Me kake so?" Sake baki suka yi jin yadda nake kiran dan uwansu! Har muka gama suka min caaa da idanu, murmushi nayi nace musu. "Kada ku damu ai shi din haka ne bana cire rai zai cika ta huɗu!" "Kuma sai a kira shi da Namamajo?" Dariya nayi kawai na cigaba da abinda nake yi, har muka gama muka fito, wani store na tsaya kayan Yara na gani, baya cikin lissafina amma sai nayi ina da kwadayin saya haka na shiga na fara sayan kayan, Bilqis ta taya ni itama, muna gamawa muka fito, sati uku muka yi aka saka mata kaya a ruwa, mu kuma muka wuce Turkiya anan muka sayi kayan gado masu kyau, sati daya muka yi shi kam ya koma tun satin mu biyu, sannan muka wuce India anan muka sayi manyan kulollin abinci masu kyau elites na fada a ji. Sannan muka dawo nayi booking kaya electronics a South Korea, musamman LG, musamman da na ga masu kamfanin nasan shi, gayen da ya fito a Marry my husband, ba asalin jarumin ba shashan wnada ya fito a welcome to wikiki, haka yasa na sayi kayan su don gayen number dan ban dariya ne. Wata guda muka dauka muka dawo a matuƙar gajiye da bukata mijina, muna isowa na samu kyakkyawar tarba a wurinsa, kwanaki uku bai fita fada ba. A yadda na fahimce shi kamar ba lafiya, haka yasa na kame kaina nayi ta binsa ina shafa kanshi da rarrashinsa, kamar wanda aka bude min bakinsa ya gaya min Nadiyyah da Ijlal ciki ne da su. Kusan yadda na ji abin? Kamar diran aradu haka naji abin, jikina wani irin rawa ya dauka da sanyi, na rasa gane tashin hankali nake ciki ko farin ciki, hawayen da nake dannewa ne ya subo min, nayi ƙoƙarin gogewa kada ya gani. ..... Murmushin karfin hali nayi na fara faɗin, "Masha Allah, Ubangiji ya sauke su lafiya!" Daga haka na wuce na bar shi nan rai ba dad'i daga ranar na fita harkanshi wallahi na tsani abinda zai hada ni da shi. Tun bai gane ina gudunsa ba, kwatsama ya fahimci bana son mu'amala ko ta aure ce ya hadamu, a hankali wani yanayi mara daɗi ya kara ratsa tsakaninmu shi ne, haka kawai idan ya shigo ya kwanta bai nima na nima kuma bana nimansa, a haka kuma idan ya fita a buƙace da ni yake dawowa. Ganin halin da na tsoro sai ya kai karata gidanmu, ya gayawa Umma. Da kanta taso tai ta min fada da nasiha, ita kanta da na gaya mata abinda ya faru shiru tayi tana mamakin abinda na ce. "Umma da goyon danye ya musu ciki ita Sadiya shekara daya ita kuma." "Ina ruwanki? Akanki suke? Yau naga jaraba da kishi!" Inda Umma ke shiga ba nan take fita ba har ya shigo ina ta mata ido amma umma tayi kamar bata gani ba ta gaya mishi kome, murmushi yayi yana faɗin. "Allah yana sane da ita in.sha Allah itama zai bata!" Sai kuma ya koma bata hakuri tayi min tas na tura baki ta buge min bakin na fashe da kuka, yadda ta rufe ni da fada yasa shi runguma ni yana faɗin Umma. "Maslaha muke noma ba fada ba!" Ai kuwa ya bani haushi na ture hannunsa na kifa kaina a cinyata. Haka tayi min gargadi da babban murya na sake na kashe aurena zata bani mamaki ita da Maluma. Haka na daure zuciyata ina ta kuka, ai kuwa cikin Ijlal irin mai laulayin nan ne, haka take ta ciwo yau tana asibiti gobe tana gida, haka dai Nadiya itama ba wani laulayi can sai dai ba halin nayi abu zata biyo tayi ta zare min idanu. Ni kuma tsoron basu nake sau uku tana min haka karshe ta gaya masa ita fa cikinta abincina yake so! Shi kuma da yake bai da lamba sai gashi ai kuwa ya same ni a tsini nace ba abincina ba, idan ya diba zai ga tsiya na bar wurin haka yasa shi kiran Ilham ta musu girkin irin nawa, wai ace zuciya lokacin da tazo ta ji abinda nayi ya gaya mata, ta amsa amma ranta bai so ba. Bayan futarshi sai gata a dakina. Yadda ta buga kofar da kirana yasa na fito ina ganinta na dauke kai. "Aunty Fulani, ki bata daga yau ta nime mai mata, ciki ne da ita ko yaya kika bata Allah zai baki lada, sannan kada ki yarda yana jin ba dad'i akan matansa wallahi zai fara jin haushin kamar saboda bake bace, please bana son ki samu matsala da kowa wallahi kaf familyn Yayari suna sonki tun daga ranar da kika yi bari kowa yake son please!" Wannan rokon yasa na fito na zuba abincin ya shigo ya samu tana rufewa tare da cewa."ko ke fa Aunty Fulani!" Dauke kai nayi na ce. " Ni ban ce ta dauko ciki ba, idan abu take so ta shiga cikin gidan ba zata rasa ba a wurin Umma ni ba baiwar kowa bace, aure ya kawo ni itama aure ya kawo ta." Takowa yayi gabana ya tsaya tare da cewa. "Me kike nufi? Akan abincin da kika bada ne kike wannan masifar?" Yadda yake maganar zaka fahimci ba fada yake nima ba sulhu yake nima, cikin takaici da haushi yasa na harara shi, na ce mishi. "Ni da bani da amfani a rayuwarka? Matanka masu haihuwa sun fini!" Na fada cikin kuka, "waye ya ce baki da amfani? Wani azzalumin ne zai ce baki da amfani a rayuwata? Waye ya gaya miki haka?" Dauke abincin Ilham ta yi ta gudu abinta, kafin na yi aune ya yi sama da ni, abinka da bishiyar kuka, tsawo ne da su kamar wasu bishiyar dabino. Yadda nake kuka yasa shi sassauta rikon da yayi min ya fara rarrsshina, kafin ya ja hannuna muka wuce part dinsa. A hankali kome yake tafiya daidai sai dai me? Sai da ya rage kiris zamu zama intimacy with him sai yayi wani irin sanyi kamar ba namiji ba, a wani irin yanayi ya kalle ni. Ya sake gwadawa yaji taki tashi, ya kara gwadawa tayi sanyi bakiɗaya haka ya dauke ni daga gadon ya gwada ina wallahi salaf kamar an jika tsuma kawai ya ce min. "Ko impossible!" Daga ni har shi sai muka rasa mafita, haka ya ja wandonsa yayi parlour, yayinda nayi lumo akan gadon ina mamakin wannan lamarin, abu kamar a film kamar irin labarin da ake badawa nan, haka abin ya faru, lokacin da na fito bayan na saka kaya na same shi a parlourn yana zaune. Kallo daya muka yiwa juna sannan na fice daga part din, tun daga ranar lafiya lau yake da matanshi, amma ni kuma babu labarin mai kyau, haka yasa na fara wani irin shiga damuwa da rama. Ga kome na rayuwa zai shigo ya ganni zai tambaye ni akwai wani abu ko babu na bashi amsa daga nan kuma zai fita, bana tunanin daga gare ni ne domin Allah na tuba bana jin akwai wani sakacin da nake komi dare ina tashi ko bana sallah ina tashi nayi zama na musamman, haka muka cigaba da tafiya, har wata rana na je gida Aunty Sajidah tazo muka kebe anan take tambayar meke faruwa, kuka na kama mata ina gaya mata halin da muke ciki, shiru tayi kafin ta ce min. "Bana jin wa ke ayiwa shi kaa yiwa, kin san mata barkatai ba sanin waye zai maka kake ba, abu daya xan baki shawara shi ne idan kin je gida ranar girkinki, ki wargaza wurinsa da sunan aiki in sha Allah za a dace," haka muka rabu na dawo gida ranar girkina kuwa na shiga aiki gadan-gadan don ko mall ban leka ba nayi waje da kome, sannan na fara aikin fitar da kayan kamar mahaukaciya, sai da na gama da parlourn na ji zuciyata ta karaya, kamar xan hakura sai na shiga dakinsa kome na nan tsaf kawai na fara fitar da kome waje don Bala'i ni daya na wargaza bangarenshi, ina cikin wannan aikin na ga abu ya fado a bayan mirror dinsa, a hankali na dauka layya ce da kwado, sai na cigaba da aikina kamar wanda aka tunkud'o Ijlal ta shigo, na kara warzaga gadon nayi daya -daya da kome nan ana kasar katiftar na ciro wani kamar zata fadi haka take kallona, cike da mamaki na zazzage pillow din gadon guda hudu da sweet da heart duk na ciro layyu na ajiye akan dress mirror dinsa, na shiga aiki. "Ikhlas waye zai yi wannan aikin?" Dariya nayi na ce mata. "Hala nice nayi!" "Hmm baki yi kama da mai irin wannan aikin ba!" Ta fada tana mai barin dakin, ko kiran Nadiyyah tayi suka shigo suka samu na ajiye layyar a wurin. Nufar wurin Layyar Nadiyyah tayi na ce mata. "Wallahi kika kara motsi zuwa wurin Layyar sai kin yi haukar da babu magani!" Cak ta tsaya tana huci. "Gara ma kowa ya fita." Hakan suka fita can ina cikin waya da Abba, ina kuka ya shigo a fusace ina faɗin. "Abba na gaji wallahi na gaji xan bashi fili da Matanshi su yi yadda suke so tunda ni ne ban da amfani a wurinsa, Abba layyu uku har da na cire kasan gadon, mai na musu da suke kokarin ganin sun nisanta ni da shi?" Yadda nake magana ina kuka yasa shi jikinsa yayi sanyi ya dawo parlour, fitowa Parlourn yayi ya tara su, har ni ina gama wayar na fito zan koma ɓangarena na gaji da zama da shi, "ki dawo!" Haka na dawo, ya ce mana. "Idan baku fadi wacce ta saka min layya a cikin gidan nan, abu daya xan yi zan fitar da wacce ta yi wacece a cikinku?" Babu wacce tayi magana ya sake nanatawa, take suka yi shiru ganin ya fusata ya ce mana. "Zan yi hukuncin da ban tab'a yi ba, ku tafi wacce tayi zata iya kirana a waya idan kuma bata yi haka ba, wallahi xan mata abin da tayi 48hrs na baku!" Daga haka muka fita, na san ba wani abu zai yi ba don haka kafin ya b'ata min lokaci na hada kayana, na bar gidan bai ma san na bar gidan ba, na wuce gidan Ya Abid, na tafi babu wanda ya sani can na je na zauna. Sai bayan sallah isha ya leko ya duba ni na bar gidan Empty, bai tab'a zata xan iya barin gidanshi ba. A can gidan Ya Abid kuwa kuka nayi ta mishi kada ya fadawa kowa, don Allah ya bar ni na huta. Da yake suna shirin tafiya Maradi ne sai ya ce min na shirya kayana cikin nasu. Ba karamin danne zuciyata nayi ba nasan ko ban rabu da shi ba wata rana zai rabu da ni, haka yasa na bar mishi gidans. ** Har karfe sha daya ban dawo ba, yana tsaye a bakin kofata a tunaninsa cikin fada na shiga sai dai ya kira Ummi ya tambaye ta xan kwana ne ta ce mishi bana nan ai! Iskar bakinshi ya furza ta ina zai fara niman Zainab don haka ya hakura zuwa gine yasan tana gidansu, amma yasan Abbanta baya gari ne, kai Iyayenta suna tsaye a kanta basu barta ta kwana ba Tabbas da can ta nufa ba zata kai har haka ba, kiran Faruq yayi ya gaya mishi. Zare idanu yayi kafin ya ce mishi. "Ta ina zamu fara?" Faruq ya tambaye shi, kawai ya kira Abba ta fara kame-kame, sai dai tambayar da Abba ya mishi ya ji kamar ta nutse a kasa. "Ina Mamana?" Shiru yayi kafin ya ce mishi. "Tana lafiya na kira ne.ma gaishe ka," sannan suka yi sallama, zama yayi ya rike kanshi. "Me yasa zata tafi bayan ban yanke hukunci ba? Me yasa zata min haka?" Ya yi maganar kamar zuciyarsa zata fito waje. Ai kuwa a daren ya kara musu barazana, tare da cewa kada ya kara fitowa ya same su a gidan, jin haka Hankalin Nadiyyah ya tashi, bayan sun bar part dinsa yana zaune ya dafa kanshi. Nadiyyah ta shigo ta zauna tana zare idanu. "Baban Princess kayi hakuri, nima ban san cewa haka abin zai faru ba, wata ce ta bani da sunan maganin kariya daga mugayen mutane!" Kura mata idanu yayi yana wani irin takaici ya ce mata.."yanzu kin yi min adalci kenan? Nadiyyah na so zama dake tsakanina da Allah. Na so miki adalci amma yanzu kin wuce lissafina, mai Zainab ta yi miki haka? Kin san abinda kika saka ya hana ni mu'amalar aure da ita mai na miki Nadiyyah?" Kuka take tana bashi hakuri, ya rasa mai zai mata ya ce mata.."ki yiwa kanki adalci kin fini sanin abinda ya dace da ke amma ni ba zan iya cewa kome akan ki ba idan xan yi magana igiyoyinki zan tsinke su bakiɗaya!" Ai bai iya kwanciya ba, ya kira Abba bai boye mishi kome ba ya gaya mishi yana bincike tai zuciya ta bar gidan. Don Allah ya saka baki ta dawo, yayi laifi na rashin bincike da wuri. Shiru Abba yayi bai ce kome ba, ya ce mishi. "Ka zo!" Ba musu ta tashi a daren da rawaninsa ya bar gidan, shi da faruq. Ai bai yarda ya tafi iya su ba ya je ya dauko mai babbar daki. Aka tawo gidansu Ikhlas, abin mamaki tunda ya gayawa Abba jikinshi ya bashi tana gidan Abid, yana kiransa ya ce mishi. "Kada ka sake na tambaye ka ina take ka daukota a mota a daren nan ku tawo na gaya maka!" "Tow Abba!" Ya fada, can kuwa sai gasu a daren, wurin sha biyu saura muka iso gidanmu, tun a mota nake kuka wiwi. Har muka isa gidan. A parlourn muka zauna, Abba ya zuba min idanu. "Uwata ina nan da raina zaki tafi gidan Abid ko Salmanun Faris ya kore ki, ki zo nan Abbanki yana jiranki ban tab'a rufe kofar gidana ba domin masana ina da Yara mata zasu zo ko za a kawo min su. Haka na saka a raina babu ranar da zan rufe gidana ko bayan raina A bar gidan a bude saboda Yarana mata musamman ke Zainab! Nasan wata rana zai dawo min da ke imma a cikin halin lafiya ko a halin rashinta, kofana a bude yake Uwata!" Yana fadar haka na matsa gefenshi ina kuka, na kasa boye tashin hankalin da nake ciki, kafin Mai Babbar daki ta ce mishi.."Malam ban san kome ba wallahi, amma kwanaki na ganta nake tambayarta ko jinya tayi ne ta ce min a'a ashe abinda yake faruwa kenan? Allah ya kyauta," Tayi maganar a sanyayye, domin ta kasa fahimtar lamarin. A hankali ya mai da abinda ya faru, sannan ya ce musu. "Ga kayan nan!" A hankali ya ajiye musu layyar.... [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 94 "Ta ce min ita bata san!" Katse shi Mai Babbar daki tayi kamar ta rufe shi da duka ta ce mishi. "Ka kyauta min, Abdullahi har ya mutu ban bishi bashin magana akan gidansa ba akanka aka fara mata uku ne? Wai me yasa kake kunyatani ne? Me yasa?" Ta fada muryanta yana rawa. A hankali na juya gare ta tare da dafa rike hannunta. "Ummi!" Idanunta da suka cika da kwalla na ce mata.."Wannan tafiyar ba nawa ni daya ba ne, har dake Ummi kin san yadda zaki dawo da Yaya kan hanya da addu'a yake bukata, Ummi Yaya shi ɗaya ba zai iya ba. Da rikicin mulki ko da ta gidansa? Don Allah kada ki bari haka ya faru!" Na fada ina shashekar kuka, a hankali na ce mata. "Na janye karata!" Duk yadda taso danne hawayen sai da suka zubo, ta lumshe idanunta kafin ta bude akanshi. "Alfarma daya zaki min duk lokacin da irin wannan abin ya kara faruwa, ki tuna nima uwa ce kofata a bude take, zan karbe ki da hannu bibbiyu zan mai dake nawa dama tun can wata ce ke!" Ta fada tana murmushi, sannan ta kalli Abba ta ce mishi. "A bani ita mu karasa rigima a fada!" "Allah ya tashe mu," sannana akayi addu'a lokacin daya saura. Squad team dinsu na tsaro suka kewaye gidan, sai da suka raka Ya Abid. Sannan suka rufa mana baya don dama wasu sun yi gaba,haka muka isa fada suka raka mu har cikin gidan, sannan suka wuce cikin gidanshi. Dakin ummi yau ta ce mu wuce a can na zauna ina jan hancina. "Ummi kada ki yi fushi da shi kin ji." "Tow Uwata naji!" Zamowa nayi zan sauka tace min. "Koma ki zauna!" "Ummi !" "Ni sallah zan yi!" Ta fada tana nufar ban daki, lokacin da zata shiga na fara kuka. Dawowa tayi ta zauna tana ganin yadda nake kuka ta ce min. "Me kike so?" "Ki ce kin yafe mishi kukan nan, don Allah ina sonshi ina kaunarshi, ban tafi don bana sonshi ba na bashi fili ne ya sha iska Ummi, kukan da yayi idan kika kalla yana da Yara mata biyu ga wasu a hanya. Ummi kada ki manta bai zauna cikin gidan nan ba, asalima da girmanshi ya dawo dabi'a ce irin ta turawa bawa mata damar su yi yadda suke so, sannan gefe guda yana ganin a muslunci idan ta tauye su Allah zai kama shi. Ko ni nasan yana nuna fifikonshi a kaina, amma." "Good girl, dama ina son naji hkaa daga gare ki ne, idan har kina son na daina fushi da shi sai kin yi min alƙawarin taimaka min a karo na biyu!" Gyada mata kai nayi ina faɗin. "In sha Allah!" Murmushi tayi ta shiga ban daki bayan ta mike, alola tayi ta fito nima na shiga na fito, sannan na tadda sallah kamar yadda take, sai kusan karfe biyu da wani abu na kwanta. Washi gari bayan mun yi sallah asuba nayi addu'a, na kara kwanciya barci yayi gaba da ni. A hankali na ji ana shafa ni musamman kirjina, abin ne ya dawo min kaina ma bude ido da sauri shine zaune, ya cancad'a ado kamar wani dawisu. Ture hannunshi nayi ina ƙoƙarin gyara rigana ya motso tare da cewa. "I'm sorry!" Takaici ya kama ni na kura mishi idanu, kafin na ji kwalla ya cika min idanun nace mishi. "Fita min a daki!" "Ok! Amma kin san nan dakin Uwata ce?" Ya tambaye ni yana ware min idanu. Wata Uwar harara na watsa mishi ina faɗin. "Ina ruwana, ka fita min a daki ka je can wurin masu haihuwa ni juya kuma!" Fisgo ni yayi yana faɗin. "Wallahi na kuma jin kin gaya min irin wannan maganar sai an san kin gaya min magana!" "Tow ka kashe ni ka bine gawata inda ba za..." Hade bakinmu yayi na gantsara mishi cizo sai da bakin ya fashe, ganin yadda jinin yake fita yasa ni zare idanu. "Jini a bakinka!" Na fada ina rufe bakina. Fisgo rigar da yake jikina yayi ya shiga matse min boons, tare da haɗe bakina da nashi yana cinye min tare da tura min jikinshi na shanye mutumin nan mugun gaye ne, kuka na saka mishi ina tutture shi. Murmushi yayi yana tsotsar harshena har sai da ya ga nayi wani irin laushi. Sannan ya sakar min murmushi. "Wallahi ki san yadda zaki yi da ita ta dawo min dake ko kuma nazo na baki kunya a gabanta." Kuka ne ya zo min na watsa mishi harara. "Zo ka fita min a daki?" "Ummu ina kwana?" "Da ban kwana ba zaka ganni haka?" "Ayya Ummi ku yi hakuri dai!" Ya furta yana murmushi yan kallon inda nake, ina share idanuna "wani abu ya miki?" "A'a abu ne ya shiga idanuna!" Na faɗa ina juya bayana. "Zainab yayi miki wani abu ne?" Girgiza kai nayi ina faɗin, "A'a!" Naki yarda na juya ne don kada ta ga yadda nake zubar da hawaye, zuwa tayi ta juya ni. Sunkuyar da kaina nayi ina shashekar kuka. "Anyi miki wani abu ne?" Ya tambaye ni, kamar bai san abinda yayi min ba, kirjina zafi yake da ciwo." Murmushi yayi ganin yadda nake kuka yasa Mai babbar daki ta juya, ranta ya b'aci." Allah ya haramta zalinci, shi yasa ya kira kanshi da Adali, me yasa kake kunyatani?" Ware idanun yayi kafin ya ce mata. "Ni Ummi? Me na mata kuma? Zainaba me yasa zaki min haka? Mai nayi zaki hada ni da mahaifiyata?" Like serious sai na rude tare da kallonta zan yi magana ta d'aga min hannu. "Kin hada shi da ni, sai me? Na gaji da wannan auren naka da kullum nake kwana da tararradin mai zai faru, tunda ka aureta bata tab'a kawo karanka ba, kai wannan kiran da zata yi ta gaya min ana.wani abu a gidanka bata tab'a yi ba, amma matanka suna ganin Abu zasu ce anyi kaza-kaza anyi kaza, ba halin ayi motsi a gidanka kafin wani lokaci har ya shigo inda nake, kai ba abin kunya bane a ce kullum ina zirga-zirga a cikin gidanka ba? Ka fita idanuna na rufe wallahi zan baka Mamaki!" Yadda take shiga ba nan take fita, sannan ita kanta ta kai makuran da ba zata iya hakuri da shi ba, rike hannunta nayi na ce mata. "Ummi kin ce ba zaki yi fada ba, ni fa zai min kome ba kawai ina kukan abinda ya faru ne akan." Kunya ce ta kama ni wai na gaya mata akan babys din da na rasa ko me? "Akan me?" Shi kan saukar da kai yayi ya durkusa yana bata hakuri, ni kuwa hararata yake ƙasa ƙasa, tare da cizon bakinshi. Haka tayi mishi tas sannan ya bar gidan, tun daga ranar ban kara saka shi a idanuna ba, domin da gaske yayi fushi sosai. Irin fushin da ban san yana da irinta ba, sai da ya kwashe sati biyu ban ji labarinshi ba kuma ban tambaya ba, ranar ina parlourn Mai Babbar daki tana kallon Network news aka hasko shi a tv. Kurawa tv idanun nayi ashe wani kamfani Nadiyyah ta buɗe, ban wani ji zafin hakan ba domin dama can yar kasuwa ce, amma yadda yake tare tare da ita, yasa ni jin wani abu ya cika min zuciya. Addu'a da tasbihi na fara har ba ji sauƙi. Washi gari ina karyawa sai gashi tare da Ijlal ta sha kwalliya cikin wani lace Marron colour, takalmi da jakarta silver, tayi kyau ga na ciki, sau daya na kallesu na kauda kai ina karyawa. "Jira ni" ya ce mata, yadda yayi sallama ciki ciki haka na amsa mishi ciki-ciki. Ya wuce dakin Mai Babbar daki. "Ba dai kece kika saka layyun nan kike drama.kamar wani ne ya saka miki?" Ta tambaye ni tare da zuba min idanu, kallon Amiraah da take kan cinyarta nayi nace mata."Lulu!" Dariya yarinyar ta fara min. "Nunu!" Na fada mata ai kuwa ta fara tsalle da giggile kamar zata fado kan cinyarta. "Mammi!" Ta furta da ƙarfi tana wani irin mikewa da zillo zata zo wurina. "Nunun Mammi!" Ai kuwa ta calla kara mai karfi da kiran sunana. "Mammi!" Dafe kirjina nayi tare da rufe idanuna, ita kanta Uwar sai ta kasa motsi tana kallon abin al'ajabi yadda Ikhlas take communicate da yarta wacce bata da lokacinta. "Mammi!!" Wani irin abu nayi tare da rufe idanuna nace. "Auch!" Na dafe hannuna a kirjina ija faɗin. "Lulun Mammi!" Ai kuwa sai ga yarinyar tana kuka da ihu, ashe duk abinda muke daga Mai Babbar daki har shi, suna tsaye tun ihun, wani irin abu ne ya tsaya mishi a rai, addu'a yake Allah ya bawa Ikhlas ciki idanunsa sun cika da kwalla. Yadda take abin very emotiona, and so touching heart, yadda nake yiwa yarinyar sai ka zata ni ce na haifeta yarinyar kamar ta fado a kan cinyar Uwarta, takowa yayi ya dauke ta, ya tawo gabana ya mika min, wani irin ihu tayi tare da zuba min yawu tana murna wani irin abu ba gani cikin idanunta na farin ciki da jin dadi. "Amimina!" K'amk'ame ni tayi tana dariya. QMikewa Uwar tayi ta rike hannunta. Yana girgiza mata kai yana kallon yadda yarinyar take ta murna ina biye mata, haka muka gama wasarmu na mika musu yarsu, suka tafi sai a lokacin ne ya juyo yana faɗin. "Zamu tafi Us ne ganin likitan Amiraah, Nadiyyah tana can itama !" Murmushi nayi nace mishi. "Allah ya tsare!"daga haka na cigaba da karyawa ni kaina nasan cusawa nake amma saboda karfin hali da kada ya gano lagona yi kamar bai dame ni ba, shi fa lamarin namiji kamar shafar Aljanu ne ko nace kwaya a lokacin da kuke dinkewa yake ji dake a lokacin da baya yi da ke tsohuwar motar a kori kura ya fi ki daraja irin wanda yana tafiya yana k'ikar k'ikar, idan nace bana kishinsa da wadannan matan nayi karya kawai Allah ya so ni ina cikin matan da suke da bala'in zurfin ciki da boye abinda yake faruwa ko yake ransu, kuma nasan ba kome ya koya min haka ba sai aure domin da na taso kamar wata sakarya ce yanzu da nayi aure na gamu da zaman gidan miji yasa na bude idanuna. Ina son Yara, ko ba nawa ba haka yasa bayan tafiyarsu da yamma can aka kawo khairat daga Gombe, kasa boye farin cikina nayi ina murmushi hawaye na zuba min, na rungume ta ina jin son Yarinyar, musamman Mahaifinta, a hankali nake shashekar kuka. Mai Babbar daki ta ce min. "Ban cire rai da samun ciki a gare ki ba, ko wani mutum yana da tashi yanayin ne Allah zai kawo!" Gyada kai nayi, tun daga ranar fa na daina zaman kadaici, gani da abokan hira gidan ba kowa Wildat ma nan ta dawo da zama. Yarinyar nan haka xan kaita spa dinmu a mata lalle da kitso, nima haka. daya daga cikin matan da suke min aiki take zoyalata da cewa. "Da alamu kina son gyara kafin Oga ya dawo?" Dariya nayi nace mata. "Akwai Maman Hidaya and khairat,kankat ce wurin kayan gyaran jiki bana shakkar maganinta, kwana biyu da bana sha ma ai naga yanayin sauyi daga gare shi. Gyada min kai tayi, da ta gama min gyaran na dauki Y'ata muka fito a hanya na kira Maman Hidaya and khairat n ace mata. "Baiwar Allah sai ki bar maraniya a gantale, don Allah a min hadin kayan sa mai gida tsalle." Murmushi tayi ta ce min. "Ran Fulanin Zanzabira ya dade ai manya irinku bama musu shishigi yanzu ka ji ana cewa gyara kintsi!" Dariya nayi na ce mata. "Kai Maman Hidaya, ina son kaya Royal parkage za ayi min wanda zan gigita dan mai babbar daki!" "Fulani Babba an gama in sha Allah jibi a je a karba miki a tasha!" "Zan tura miki sako yanzu in sha Allah!" "Na gode sosai!" Na kashe wayar na tura mata sakon, sai da na gama wayar na shiga motar domin ba isa. faruq ya ji abinda ya nake ba ya ɗauka asiri nake yiwa ogansa. Yanzu da bikin Ilham ya kusa ba karamin busy muka yi ba, ranar da dare ina kwance da Khairat ina koya mata azkar, Ilham ta shigo hankalinta a tashe kamar zata haukace sai kuka take tana faɗin. "Fulani ki gaya mishi ba ni ba ce, ban tab'a lesbian ba ni da ko samari bani da shi don Allah ki rufa min asiri ki gaya mishi ban tab'a zina ba balle lesbian!" Rike ta nayi na zauna da ita a gefena na ce mata. "Meke faruwa?" Nan ta gaya min abinda ta sani da abinda ya turo mata. Saurayinta mai suna Abdulrazak, na amshi numbershi na ce ta je zamu yi magana gobe, kasa tafiya yai ta ce min. "Annan xan kwana ba zan iya tafiya ba idan na tafi gawata zaku ciro a dakina!" Nuna mata wuri nayi na ce ta kwanta kawai na kira shi. Yana ɗauka na ce mishi. "Barka da dare Malam Abdul!" "Barka dai Fulanin Zanzabira!" "Dama kana da number ta ce?" "A'a true caller ya nuna min haka." "Allah sarki , dama kira nayi akan kanwar mai martaba!" Jim yayi kafin ya ce min. "Na gaya mata mu rabu!" "Kana da shaidar ta tab'a aikata abinda aka tura maka?" "Amma mutuncin iyayena!" "Akwai inda ya kai gidan da tafi to mutunci? Sai gidan Annabi Muhammadu Rasulullah Sallallahu alaihi Wasallama, bayan wannan gidan babu wani gida da ya kai shi daraja, ba kiranka nayi akan lallai ka so ta ba, amma yana da kyau kafin ka yanke hukunci ka fara nazari, idan da Ilham zata yi zina tow tabbas sai an samu Mahaifinta ko Yayunta mijina da yan uwansa sun kasance mazinata, babu kazamta a cikin ahalin Yayari legendery family ne wanda ake kiransu da Ancient kaga kenan ba zasu yi zina ba, tun fil azal masarautar bata kasance cikin dattin zina ba,so zaka iya cewa zaka rabu da ita for same reason amma ka ce akan videon da aka tura ni, gaskiya kayi kuskure domin nima victim ce akan irin wannan videon, sai dai yau ina amsa sunan Fulani Babba ce saboda mijina da danginsa sun yi believe da mutuncina nazo gidan, idan zaka rabu da ita kai tsaye kace ba zaka aure ta ba, amma batun ayi wani abu aka turo ba hujja ba ne, akwai maza da yawa da suke sonta, sannan ita din ba kowa ta yarda da shi ba sai kai Please take it easy and kayi bincike." Daga haka nayi mishi sai da safe ban yarda ya yi wani magana ba, na kashe wayar, kallona tayi na ce mata. "Shiga kiyo alola ki zo ki yi sallah in sha Allah idan Alkhairi na cikin auren nan kafin nan da kwana uku zai motsa idan babu alkhairi Allah zai kawo wanda ya fishi. Daga haka muka bar zancen, tayi ta kwanta nima na kwanta *** LA Ashe tun bayan gama case din mu Nadiyya ya korata gida, tayi yaji kuwa bata tsaya ba sai America, tana kuka take gayawa kakarta ya tsaneta ya daina kula da ita, ita kuwa kakar saboda son da take mata yasa ta hau bayanta musamman da Nadiyyah ta ce ciki ne da ita, abin ya bawa kowa haushi kawayenta na can kuwa suna zuwa suka ganta nan aka shiga daura hoton Yarinyar a social media, musamman da yarinyar kyanta yayi sosai yanayin fatarta kamar irin na yan lati American, kafin wani lokaci manya kamfanonin pampers da irin su abincin gwagwani suka fara yiwa Uwar tayin tallar yar, a jikin mayukan shafarwa Yara da pampers... [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 95 Lokacin da Faruq ya ga abin ya nuna mishi, bakin ciki da takaici ya hana shi magana ya zuba mata idanun, sai gashi Ijlal tayi ta damunshi akan matsalar Amiraah haka yasa shi babu shiri ya shirya tafiya can, ya bar Faruq anan ya kula da wasu abubuwan da suke ta musu tafiyar hawainiya. Wannan abin ya dame shi, kawai hakuri yake domin yadda yake saka idanun akan Yaranshi Allah kaɗai ya sani. Sai booking din ganin likitan da zai ga Amirah kasancewar yana da damar niman alfarma bai nima ba kai tsaye yayi video call da shi likitan da ita yarinyar, ya nuna mishi yadda take, don haka ya ce a zo da ita cikin watan zai duba matsalar. Haka yasa suka fara shiri ya musu Visa a lokacin dangin Ijlal babu wanda ya tab'a zuwa wata uwa duniya sama da Amrah haka aka yi ta bata sako a whatsp bata saka zancen ganin likita ba cewa tayi second Honeymoon. Haka yasa suka ta mata fatan Alkhairi da ya gani ta sha masifa ya ce tayi wasa zata zauna a gida ya haɗa yarinyar da Ikhlas baya son hauka. Shi kuma ya fadi haka ne don ta rage rawan kai, ai kuwa ta kame kanta tsaf ta rufawa kanta asiri. Tunda suka isa anyi hoto tun a airport, ake baza Capacity. Bai kulata ba har suka isa babban hotel suka huta dama ya lura ita bata damu da sallah ba, bayan sun huta har washi gari da yamma suka shiga Asibitin suka ga likitan amma yarinyar taki yin wani abu da zai saka a san stage dinta. Haka dai suka yi ta jelle har na tsawon kwanaki goma cib a ranar na sha ɗaya ne, wani hikima ya zo mishi ya kira Ikhlas da darare wurin karfe biyu agogon Nigeria, wnada yayi daidai da agogon can karfe uku na yamma, ya kirata suka yi magana ya gaya mata case din, ai kuwa suna isa asibitin ya kira Ikhlas, video call. A hankali take kallon wayar likitan yana kallonsu shi da wasu abokan aikinsa. Ta ce mata. "Amimi!" Wani zillo tayi tana nimanta, ta ce mata. "Nunu!" Ta fara wani irin kara tana kiranta. "Mammi!" Sauran likitocin na aiki tare da hada wayar da tv office din sai ga hoton Ikhlas da farin hijab ta ce mata. "Lulu!" Ta saka hannu a kirjinta tana wani girgiza mata kai, itama yarinyar tayi ta giggile tana kamar zata shiga tv,. "Amimina!" "Mammi!" A karon farko da tayi wani irin motsin da basu zata ba duk da kan yana kwance amma haka ta d'ago tare da mika mata hannu tana faɗin. "Mammi!" Yadda na kashe nata idanu ina jijjiga kai, itama sai ta kama yi tana kai hannunta kirjinta. "Mun gode sosai, Mrs kin yi abinda mu likitoci ba zamu iya ba, bamu san lokacin da kika dauka kina mata haka ba amma da alamu an samu kyakkyawar fahimta da dangantaka na musamman a tare da ku, mun gode idan muna bukatar wani abu zan miki magana." Sannan suka datse wayar, kafin likitan ya koma kanshi ya fara mishi bayani. Yadda wasu abubuwan zasu tafi ba tare da an samu matsala ba, sannan ya ce mishi. "A iya gwaje-gwajen da muka yi babu wani ciwo a tare da ita bayan na cutar ƙwaƙwalwar, shine amma idan aka son tayi amfani dole sai ana barinta da wannan da suka yi wayar, domin ita data ce zata iya kula da ita da rayuwarta." Sun yi magana Sosai da yake Ijlal bata office din, bayan sun gama ya fito kai tsaye ya yanke hukuncin da ya dace. Har ila yau bai samu ganawa da kakar Nadiyyah ba, ta maki barinsa ya ga Nadiyyah sai biyu suna zuwa tana hana shi shiga gidan, itama Nadiyya karfin hali ce amma tana son Mijinta. Tun daga nan ya tattara ya watsar da su, shi yanzu babu macen da ba zai iya zuba mata idanun ba, tunda Itama Ikhlas ta iya shiga tsakaninsu da mahaifiyarshi baya jin akwai wacce zata kara mishi wani abu ya ji zafi. Haka da yayi kuwa yasa Ita, itama Nadiyya tunda tasan yana ganin ta kasa hakura tayi ta niman hanyar da zata ganshi amma ina yaki yarda su hadu. Wasa wasa suka kwashe kwanaki, itama Ijlal ɗin ba wani nuttsuwa tayi ba domin yau tana can gobe tana nan, sayayya kawai kafin su gama cinye kwanakinsu ta gama da kudin hannunta, ta fara zare idanu. Yana sane ya ki bata ko sisi bai aikata kashe kuɗinta ba, haka suka fara shirin dawowa gida ana saura kwana biyu sai ga Nadiyyah da shirgin kayanta, ta samu kudi ba na wasa ba, haka yasa tana zuwa ta fara yiwa Ijlal kyautar kuɗi mai yawan gaske ai kuwa mahaukaciya ya shiga zugata tare da gaya mata ai sai sun tashi tsaye kan Ikhlas don ko da yazo kullum sai ya kirata idan suna tare, kuma karya ce kawai da zalunci irin nata, ana ma sai da ta haɗa karamin fada sannan hankalinta ya kwanta. Ai kuwa tana jin Nadiyyah tana mishi diban albarka. Bai kulata ba, sai dai ya kula a ransa ba zata dawo mishi gida, haka suka kwana biyun nan suna rikici.. kafin suka dauki hanya. Ita fa Nadiyyah kaf duniya babu wacce take sonta kamar Ijlal, itama Hajiya Mardiya take kara nuna mata hanya tunda suka san cewa asiri da tsafinsu ba zai yi tasiri ba, suka koma asalin makirci da tuggu, sannan ita Ijlal tana nuna mata ita bata kishi da ita sai Ijlal, wannan abin ya janyo Nadiyyah kara kaunar Ijlal. **** Zanzabira Mun cire rai da Abdul zai dawo ga Ilham, kada ku manta itama sunanta Zainab. Sunan Fulani Amaryan mai babbar Zainab duk matan sai da ya musu takwara. Haka yasa ake kiranta da Ilham, ranar da suka cika sati biyu babu feedback, ni har abin ya fara bani tsoron yadda ta shiga damuwa sai da na tambaye ta ko sun yi kazamin soyayya ne, abu daya ta fada wallahi sau daya yayi kiss dinta shima ranar da aka yi baikonsu ne, kawai Allah ya daura mata sonshi ne da son auren, amma ita babu wani abu bayan haka, ranar da suka cika kwana goma sha shida da asuba ya turo mata text. *My sorry, na gama binciken da zan yi ban san, yadda zan gaya miki ba.* Wurga min wayar tayi tana kuka. Dauka nayi ina karantawa na fashe da dariya. Kallona tayi na tura mata sai da hawaye ya zubo mata sannan ta bude sakon. *Ko a gidan karuwai na ganki, zan zauna da ke ba Virgin nake bukata ba mace nake bukata daga gidan Mutunci ki yiwa Fulani Babba godiya domin ta gaya min abinda na kasa ganewa, tabbas ko rike hannunku da kiss din da nayi miki sai da kika yi sati kina kin min bori wannan ya kamata ya isa na yarda kece uwar Yarana da zasu zo next generation na gode da Allah ya bani mace irinki!* Saka wayar tayi a kirji tana faɗin. "Aunty Fulani ina sonshi like crazy!" "Da sauki tunda baki haukace ba*, dariya muka saka, daga ranar muka kara shiri sosai ake gyarata kayan Maman Hidaya da Khairat kamar hauka musamman masu kyan da nake kara bata, sai Sabayar da take ta sha tana kara cikowa ta ko ina, domin ba wani kiba ce da ita ba sai tsawo kamar isha! Sati Uku suka kwashe cib, sai gasu shi da Ijlal. Cikin gida suka zauna aka yi ta hidima da su. Lokacin bana nan mun shiga kasuwa duba wasu kayan kitchen da muka rasa. A matukar gajiye na shigo wujiga-wujiga, turus nayi ina kallonshi. Kamar munafuka haka yake bina da wani mayyen kallon kallo, ina shiga parlourn na cire Jalbab din jikina, na ajiye a gefen kujera na nufi kitchen abinci na zuba ban tsaya amsa gaisuwar Wildat da Sailuba ba na fito waje, na zauna sanye nake da riga da wando milk colour na zauna ina cin abinci. Sai da na nutsu na ce musu. "Ya hanya?" Wata Uwar harara ya watsa min yana dauke kai, "Sailuba ina Ummi?" "Tana parlourn Baki!" Sai yanzu na tuna ashe za a kawo lefe, amma ni da Bilqis muka shiga kasuwa. "Yaya kun sha hanya har ka ga yadda ka ajiye belly pot kuwa? Kambu ina ruwan gobe suna!" Banza yayi min ya cigaba da harkan gabanshi, a hankali nayi ta zoyalarshi da yake Amiraah tana barci nace mishi. "Yaya me yasa kake wani haɗe rai?" "Dalla Malama ki mana shiru kina ta abu kamar sakarya, idan kika tasar min Y'a fa?" "Ke jahilar ina ce? Akanki take maganarta? Ko tayi dake ne? Kin san Allah ki fita idanuna!" Ya fada yana kara hada rai yayi na koma gefenshi da kyau, na shiga tab'a sajenshi, kafin na kai hannu kan cikinsa ina faɗin. "My Namamajo gaskiya ka fara motsa jiki lamarin ba zai min kyau ba Allah ka fara ajiye teb'a!" Yadda nayi maganar sai ya janyo ni tare da cizon kunnena, ƙara nayi na ce mishi. "Wallahi dai na rama!" Na mike tare da barin gabanshi. Sai da nazo bayan shi na sunkuyar na mishi chakulkuli. "Ni kika yiwa wannan abin.." ai mikewa yayi ta rike hamnunsa. "Binta zaka yi?" "Matata ce fa!" Ya fauce hannunsa, ya wuce ciki ni nasan zai biyo ni sai nayi pretend kamar ban san zai zo ba, na tsaya cire kaya kawai ya d'aga ni sama cak. Wani ƙara nayi tare da faɗin" don Allah ka bari yaya!" Sauke ni yayi yana kallon yadda na ciko tare da cewa. "Baby baki yi kewata ba ne? Ki ga yadda abokaina suka cika kirji, wayyo i miss you guys!" Ya fada yana kara kamo su, biye mishi nayi muka shiga motsa jiki da zukatarmu. Burum muka ji an shigo Ijlal ce, wani irin takaici ne ya kama shi, tunda ta shigo akan me zan saka na fasa ai kuwa na fara jan shi ganin bamu fasa ta ja tsaki ta fita kafin ta fita na ce mishi. "Babu na bude maka V ka sha?" "Karuwa kawai!" Motsi tayi kamar zai fita na rike shi, muka cigaba da sha'anin mu. Sake ni yayi a galabaice ya ce min. "Ki taimaka mu koma gida kin ji!" "Hmm na koma ka cigaba da lalata min rayuwar da kwanciyar hankali kabar ni a inda ake sona kawai!" Lallabani yake amma ina bokare mishi, ganin haka ya sa shi zuciya ya fita na bishi da gwalo. Wurin Mai Babbar daki ma ba sauki tace a'a ba zata ya koma wurin matansa.. Haka yayi ta jele tunda suka koma zai zo sau uku a rana daga fada ma ba gane kanshi suke ba, kwanaki da aka yi taron sarakunan daular Uthmaniyya, bai sani ke ba sai ma kara mantawa da wani zance a raina nace mayye zaka gama ka kyale min muriya, itama Mai Babbar daki idan har na koma hidimar bikin nan zai yi baya ba zan tsaya akai kamar yadda nake ba, haka yasa tayi ta mishi kwalele har da Ni. Haka aka fara hidimar bakin kamar wasa, muka bazama bamu Illori bamu Abuja domin gida biyu gare ta kuma Yayanta ya wanke ta ta mata kome kamar Mahaifinsu yana raye, anyi biki mai suna biki hidima kuwa ban san iya event din da aka kama ba, don an sha biki. Ni kaina sai da muryata ta dishe, tun ranar da aka daura auren aka wuce da Amarya Illori muka a kaita, anan fa muka ga bikin Yarbawa, kwnanmu biyu muka dawo abuja, wato idan na gaya muku shi wannan rawanin Zanzabirar bai da aiki sai ka can garin ba zaku yarda ba? Domin muna isowa kamar yasani ya saka aka zo aka dauke ni ya rabani da dangi ya kai ni can wani gidan da yake da ita anan abujan, a gajiye na shiga parlourn bayan na cire takalmana, jaka da mayafin a hannu, da sauri ya karaso ya amshi kayan ya zubar ya dauke ni cak. "Yaya na gaji!" "Muje na miki tausa uwar Amarya, amara kirjin biki.." murmushi nayi haka ya wuce da ni dakin, ya kwantar da ni sannan ya wuce ha hada min ruwan wanka da kayan wankar yazo ta taimaka min na cure bra da kome ya dauke ni, ba karya yayi min tausa. Tausa ko son zuciya haka yayi ta matse ni da sunan tausa karshe haka na barshi ya yi yadda yake so sannan ya fito da ni, dama na sha gyara wato tunda Malam Salmanun faransa ya damke ni a hannunsa, na ce shi kenan Maman Hidaya da Khairat ta kashe ni, domin Allah kaɗai yasan irin haɗin da tayi min sai ga yaya har da Fashewa da kuka yana faɗin ban mishi adalci ba, yadda na azabarta da shi ba zai kyale ni ba. Kun ji fa wai Yaya ke min kuka don na zuba mishi idanun yayi yadda yake so da rayuwarshi, ai kuwa na gurzu a hannunsa har na ji kamar na fara ihu, kafin ya kyale ni. Can bayan mun yi wanka muka fito, yana kwance limo na kalle shi ina waya da ita Amaryan sai kuka take ita kan b zata yi auren ba, ai tunda ba ga idanun Abdul a tsaye na fahimci irin wanta ne Allah ya bata, gashi kuwa ta samu daidai da ita haka nayi ta rarrashinta ashe bayan tafiyarmu ya kori kowa domin yana son ya tabbatarwa kamshi ita din kamila shine ya je mata ido na ganin ido ja'iri mara hakuri, sai kuka take ina gaya mata yadda zata kula da kanta da jikinta kada tayi wasa da wannan damar.. janyo ni yayi a hankali na fada jikinshi a hankali yana shiga sarrafa ni yadda ranshi yake so, cikin wani irin giyar kauna da son kasancewa da shi, na gama bada kome da rayuwata akanshi, sannan ta tafiyar dani wata duniya mai lankwasa, na manta kome na manta kowa iya shi na sani nake gani a cikin duniya ta, Yaya namijin duniya ne domin ya jiyar da ni kamar zai cinye ni, wani irin kauna ce da babu algus yake min, muna kwance jikin juna sai labari yake bani, ina ta dariya kafin muka tashi muka yi wanka. Na ce mishi. "Yaya yunwa nake ji" haka ya dauki wayar ya gayawa Faruq abinda zai kawo mana can kuwa aka kawo mana na ce mishi mishi. "Yaya idan babu Faruq zaka iya rayuwa kuwa?" Bude min baki yayi a wasa nace mishi. "Sai na gayawa Mai Babbar daki ka sato ni kana ta yi min rashin kirki!" Shafa sajenshi yayi yana faɗin. "Idan kin gaya mata ni kuma zance mata, bi na kike tayi kina d'aga min hankali!" "Yaya wannan abin sam ba adalci na kawo kara wurinka?" "A matsayin waye zaki kawo kara wurina?" " A matsayin sarkin Zanzibara!" "Ok ina jinki, kin zo gaban adalci!" "Allah ya baka nasara mijina ne bai da aiki sai dai ya sake ni a daki yayi ta zura min sandan baharensa." Rike baki yayi yana faɗin. "Tirkashi lallai wannan mijin ya cancanci bulala, ko mai kawo kara zata nuna inda ake tura mata sandar girman!" Ya fada yana ƙoƙarin mikewa na ce mishi. "A'a Yaya yanzu ka gama cinye ni yanzu kuma kace zaka kara wa ni abu sai suma zan yi." Na fada ina dariya, haka muka kwana washi gari muka wuce gidansu Nadiya, tana gani na ta fara hade rai tana faɗin ga barauniyar mijin tazo, ban kulata ba sai ma wucewa parlourn da muka yi da Yaya muka zauna aka gaisa anan ne Babanta tayi ta bani hakuri yana bawa shima mijin hakuri duk abu nagari ba zai so mutuwar auren yarshi ba, idan har yasan me yake yi mahaifin Nadiyyah mutumin kirki ne haka Uwarta duk da baturiya ce tana.da mutum ci.da sanin ya maka. Bayan mun fito ya ce idan taso ta dawo duk lokacin da yayi mata ita ta sani.. haka muka fito ta biyo ni cikin isa da kasaita tana shafa cikinta. "Yazo bikona ne saboda wannan karon namiji xan haifa mishi, blue jet is coming!" Dariya nayi nace mata. "Nadiya Allah ya kawo shi lafiya ki sani bana bakin ciki da abinda zaki haifa har ke bana bakin cikin abinda zaki haifa abu daya na sani ki kula da bakinki domin akwai masu tsaye akan kafarsu kuma duk wani shinge ya haɗa sai sun raba." "Juya ina zaki san zafin haihuwa da kike cewa nayi shiru, banza wacce ta ke kashi madadin haifar d'a....... [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 98 Cikin wani irin masifar da ban tab'a sanin ina da shi ba, na hayayyako mishi kamar zan rufe shi da duka. "Kace me? Na rike yar Ijlal hauka kenan, tow bude kunnenka wallahi ba zan rike ba, ba ita ba ko yar Nadiyyah ba zan rike ba su gama wulakanta ni akan haihuwa na rike musu Yara lallai, hmm lallai ma." Yadda nake masifa ni kaina yadda nake wani irin diri kamar na chakume shi, na kara dawowa gabanshi ina ji kamar na kara rufe shi da duka nace mishi. "Ba zan rike ba!" Na juya a fusace na barshi cike da mamaki, haka ya biyo ni dakina. "Ni kikewa rashin kunya? Ni na kawo miki abin arziki ki mayar min? Lallai fa tow har Khairat din ba zaki rike ba." Wani dariya na saka ina buga cinyata na ce mishi. "Tafi nono fari." Ganin haka a tunzire yayi waje shi yana ganin yayi min gwaninta amma na ki amsa, akan me ma zan amsa a ce na yi wani abu ko wani abu ya sami yar ace ni ce na kashe ta cha ba da ni ba. Ban daki na wuce nayi wanka domik takaici yasa ina jin zafi -zafi ina gama wanka na fito na shirya, ina saka wata laffaya dark yellow ya shigo. "Dama kin yi da Ummi zaki rakata ne?" Na fahimci so yake mu yi rigima kallo daya nayi mishi na dauke kai kamar ban ji ba, ya sake jin haushi ya daka min tsawa. D'ago kai nayi ka ce mishi. "Kace?" Sai sake baki yayi yana kallon yadda na yi da fuska! "Da izinin waye zaki fita da Ummi?" "Idan ba zaka bar ni naje ba na meye kake tambayata? Kawai go ahead ka ce mata baka amince mata ba zaka bar Ni!" "Ke bana son rashin kunya ina wasa da ke ne?" Shiru nayi na kyale shi. Ya gama masifa ya fita a raina nace . "Ka ji da shi." Duk wata hanyar da zai hana ni jin dadi yake nima, haka na shirya na fito na samu driban yana jirana, a bakin get din Ijlal na ganta. "Ina ruwan handbag haihuwa sai dai a makota!" Kallonta nayi na ce mata. "Kowa ya rene tsayuwar wata ya hau ta gyara!" Na shiga bayan an bude min motar, ina wannan ma ya isa ya nuna mata matsayina. Haka muka isa cikin gida, muka samu mai babbar daki tana jirana, ashe nan ya zo ya zauna yana gayawa Mai Babbar daki abinda ya shirya min na arziki amma naki. "Kin yi kyan kai da kika ki amsar yarsu domin haka kawai ba zasu baki ita ba sai da wani abu a kasa. Muje ku rike Yarku, Allah da ya basu itama bai manta da ita ba, ka ga kenan ba amfanin rike har Khairat din tunda tana da dangin Ubanta, nasan itama nan kusa Zainab din Allah zai dubi lamarinta, muje kin ji!" T fada tana murmushi, haka muka fito ni dai ban ce kome ba har muka hau hanya sai da muka fara tafiya har mun bar fada na hango mai sayar da yalon Bello da agwalima. Na cewa Sadi direba. "Tsaya ga mai agwalima!" Na fada ina kallon mutumin har wani hadiye yawun nake. Yana parking nayi kai hannu zan buɗe motar mai babbar daki ta rike ni. "Bari ya sayo miki!" Ta fada tana murmushi. "Tow Ummi zai gane abinda nake so kuwa?" Murmushi tayi ta ce min. "Zai gane kai!" Ciro dubu goma tayi ta ce mishi. "Sadi ya kulla mata kome na dubu daya daya!" "Tow ranki shi dade!" Ya fada yana amsar kudin ya fita. "Ummi ni fa ina son agwalimar!" "Duk zai saya miki!" "Tow!" Na juya ina kallonsu, gani nake kamar basu sauri. "Ki yi hakuri!" "Tow Ummi!" Ajiyar zuciya na sauke lokacin da ya juyo rike da ledar, ya iso inda nake ya bude ya miko min, na amsa sannan ya koma. "Kada ki ci!" Juyawa nayi na kalleta, "abinda kake nufi kenan!" Haka na hada su wuri guda na zuba musu idanu, ina jin kamar zai yi kuka, riko hannuna tayi tana matsa min tare da cewa. "Ki boye kwadayinki kin ji!" Gyada kai nayi har ya dawo ya shigo da sauran. Sannan ya ja motar dakyar muka isa kauyen da ya kai mu, muka fita tare da ita har da shi, murna mutanen kofar gidan da muka isa suke suna faɗin. "Sadi ya dawo sadi ya dawo!" Bude bayan motar yayi ya fara sauke kaya ana shiga da shi har cikin gidan ya mana jagora Da alamu itama mai babbar daki ta san mutanen gidan sai zuwa suke ana mata Barka da zuwa kyakyawar shimfida aka yi mana a tsakar gidan. "Haba ai dama na fada cewa yau naji kamshin Meramo da wata bakuwa ashe kuwa haka ne!" Wani dattijo mai yalwar gashi fari ya faɗa. Yana murmushi yayi a karo na biyu ya kuma cewa. "Meramo rabonki da nan tun kafin rasuwar Attahiru!" Gyada kai Ummi tayi, ya cigaba da cewa. "A lokacin baki yarda da cewa danki zai dawo ba, kin fi yarda da cewa ya mutu. Yana raye gashi har da zuria a cikin shekara biyu zuwa uku!" "Awatif kina tare da sakarai ko?" Ya kalle ni kafin ya cire bakin tabarun idanunshi, rintsa idanuna nayi da karfi ya sake murmushi ya ce min. "Sannu Uwar Muhammad da Attahiru!" Ya fada yana murmushi. "Suna ta miki gorin haihuwa bayan ke har sai kin fara gudun haihuwar, ya mai da madubinsa ya dauko allo ya fara rubutu, "Sadi baka kyauta min ba, sau nawa ina kiranka baka dauka. Sadi idan kayi hakuri Salmanun Faris yana maka wani shiri na musamman, shi yasa ka ki daukar kirana. Sadi ka kula da kyau waɗanda suke zagaye da gidan kuraye ne cikin sifar mutane. Idan kayi kwarkkwaran motsi wani za a ji ba kai ba. Wannan kudin da suke shirin baka. Sai ka ci mu gani." Ya juya ga Ummi ya ce mata. "Idan kika ga wani abu ya shafi cikin jikinta, ƙaddara haka Allah ya so, amma tabbas sai sun shaki iskar rayuwa sai sun rayu da yardan Allah. Wancan cikin da ya zube abu ta sha wnada ya dagula mata lissafi. Domin har yanzu hammayarsu da ATTAHIRU DA JUNAIDU DA SADDAM TANA RAYE, ita kuma jininta suke bukata da na shi Salmanu Faris. Idan Allah ya kai mu gobe a yi saukar Kur'ani a fada sannan kujeran da yake kai a cire ta a sauya mata ma zauni, sannan cikin gidan da yake a fitar da shi zuwa wani wurin wannan fili da yake tsuhuwar ganuwa ita ce nan Shago ya zauna anan ya kamata tiririn ya ratsa shi, waye ya bawa Attahiru shawarar mishi gini a inda ba zai tasirantu ba, sau daya tasirin ya bayyana a tare da shi bayan nan bai kara ba, ba nan bane muhallinsa ba, maza a sallame kome a fara gyaran tsuhuwar ganuwa. Na baki nan da kwana arba'in, ki dawo da ita. Kina tasi'u zo ka ɗaure rubutun nan." "Na'am kaka!" Ya shigo da sauri yana mai durkusawa ya fara wankewa yana daurawa a leda. Kafin wani lokaci ya gama daurewa. Yayi murmushi. "Ruwa biyu, halinki na Zainab nan halin Awatif nan, a cikin kishiyoyinki biyu Aojanah tana bin ɗaya " duk maganar da yake ban fahimci kome ba, asalima kallon irin tow kun gane ai zuciyata bata aminta da shi ba ne. "Ki bude zuciyarki, kin tuna Adaden Jakadai?" A hankali na kalle sannan na kalli Ummi gyada min kai tayi, na ce mishi. "Eh!" "Kin tuna kalamanta ki gaya min!" "Bargaga ya dawo, ban san waye gawar fari ba! Ban san ta inda zai fara ba." "Abdullahi shine gawan fari sai mijin kawarki. Kina da wani abu da kike boyewa ke da ita sannan. Kina aiki na musamman a cikin gidan! Wannan cikin da ya zube ke ce kika yi sanadin zubewarshi!" Da wani irin sauri na kalle shi. "Garin rumada da kika je, kafin zuwanki a daren kin yi mafarkin Awatif ta ce ko an baki kyautar ruwa ko wani abu ki hakura." Gyara zama yayi yana murmushi ya ce min. "Kin zata wannan mafarkin shirme ne? Ki godewa Allah da maganar da Salamanu Faris yayi miki shi ya karya jifar a lokacin har cikin ya zube da ace kin shiga dakin bai miki magana ba da har yau kina kwance har yau, A yadda kike bashi kariya a mulkinsa haka shima yake baki kariya a iyakar rayuwarki. Tun daga ranar da aka samu cikinki mahaifiyarki take azbtuwa. Junaidu, Attahiru, Saddam, Nafi'u , a nan gabana suka yi karatu kuma suka yi nasara amma Nafi'u zuciyarsa ta karkata ce ga niman duniya. Da yayi hakuri da zai yi nasara a rayuwarsa. Amma a yanzu ma jinin Yaranki da suka yi sanadin zubarshi ya kai shi inda ba a zata ba. Gaskiya ke yar baiwa ce wacce jininta yake dauke da kyakyawar nasabar Gobirawa!" Murmushi ya cigaba da yi yana kallon yadda nake wasa da hannuna. "Kin kyauta sosai da kika ki amsar Yar domin da tana hannunki wani gagarumin shiri ake akanki. Amma ki zuba idanu wallahi zaki dawo hankalinki a tashe, amma kada ki yi kuka idan kika zo nan ni zan rufe kome na ajiye kome na manta da faruwar kome, daga shigowarki kauyen dum albarka ta shigo domin garin hatta iskar garin ta sauya. Na roki Allah nisan kwana domin na kara ganin da gaske ne abinda kakanninmu suka bada labarin mulkin shago amma ban sani ba ko Allah ya amsa min ne. Koda zaki yi fushi ki yi amma nisa a rayuwarshi tamkar cire rigar kariyarshi ce." Sannan ya juya ga Mai babbar daki. "Wata cikinku ta tashi Aojanah sharrin cikin gidan ai ya wuce lissafi tsoro suke bani, zan baki danyen madara.da bisashen zuciyar zaki a je a jika a cikin madaran a dafa a nawa Shago ya sha mutuwar zuciyarsa akan matan nan yayi yawa!" Ya fada yana dariya haka ya gama abinda yake, sannan ya kalle ni ya ce min. "Kakana Haris ya ce a tarihin da.aka bashi lokacin da Sarki Shago ya tawo da Awatif Lu'lu'a. Halinta da nagartattun halayenta yasa mutane ke mata kallon kamar wata waliyeyya ce. Tausayi da jin kai duk sun bayyana a jikinki, tsiwa ce bata da shi yau da ace wancan shagon ne da ba zaki kara ba. Allah ya bamu lafiya. Amma tabbas wannan lamarin ba karamin lamari ba ne lokacin da za a san da shi tow zaki sha fama zaki sha fama." Hannunsa ya kai baya sai ga shi. "Ungo wannan zai miki mata amfani, Meramo zan kara miki nauyi akan na baya. Wasu abubuwan guda biyu zasu iya faruwa akan wannan lamarin idan haka ya faru kada ki bari ta bar cikin zanzabira duk rintsi ta tsaya a cikin gidan haka zai saka shi ya dawo hankalinsa, idan haka ya faru ban san me nake gani a bayanta ja ba, amma Allah zai kawo mafita tunda yayi ta Yar baiwa zai bata kulawa." "In sha Allah!" "Kada ki kaita asibitin da aka santa ko aka sanki, ku nisanta lamarin da kowa shima ku boye shi domin faɗin ciki da kulawarsa zai haifar da matsala, ku barsu su tsammaci abinda basu tsammata ba, shine." Kallon Ummi nayi ta gyada min kai. Na juya da kallona kanshi. "Yarinyar idan abu ya wuce Jekariyan shi wato Bargaga yana aikinsa da ya dace hatta yarinyar da take miki aikin nan ki hakura da ita, daga lokacin da aka san da kome za a fara farautar rayuwarki idan kina ganin karya ne zuba idanu cikin tafin hannuna." Ya d'ago hannunsa biyu ya rufe min fuskana. Lumshe idanuna nayi, kamar daga sama na ga wasu bakaken abu suna bina da gudu tare da Wildat, da sauri na janye fuskana. "Kada ki zarge ta, masu nimanki suna amfani da kowa ne, hatta Kawarki zaa iya nimanta kuma ta bada abinda ake bukata akanki! Idan Magariba yayi kada ki fita ko da wurinsa ne, sannan zan baki ajiyar yar magena da Uwar ta rasu. Ki kula da ita! Kada ki barta da yunwa ko gidanku zaki ta zama a gefenki? Ina sonta sunanta Ismaha!" Ya kalli wani yaro ya ce mishi. "Kawo min ismaha nan!" "Tow kaka!" Ya fita da sauri sai ga shi da wata irin mage mai shegen kyau, mika min ita nayi ta ce min. Meow, "Baby ismaha!" "Daga yau babu me miki gori, ki saka idanun akan mage na domin zaki ga abin mamaki idan ya faru ki kira tasi'u;" gyada kai nayi ya dauki goron ruwa a daki hannunsa kawai yake sakawa sai ya dauko abin ya tofa addu'a. Yana murmushi. "Malam Junaid yayi ƙoƙari!" Ya bani na sha sosai ya ce min. "Daga yau ko a ina zaki yi kwadayinki babu me kallonki har ya damu. Har Ubangiji ya raba lafiya." Murmushi nayi na ce mishi. "Ai sun kunsan haihuwa yanzu haka yara biyu da kara mishi kaga ya zama hudu kenan!" "Uwargidanshi ba zata haihu ba, saboda sun gama shirinsu a kanta kada ki sake ki bata wani abu ko ki mata wani abu kada ki yarda ki fito idan kika ji an kira ki sau uku ki kalli Ismaha zaki fahimci abinda nake nufi! Kada ki amsa ba ita zata kira ki ba." Dariya yayi ya cewa Ummi. "Sun gama shiri tsaf, Allah ya kawo min ke a daidai gaɓɓar da ya dace. Idan Allah ya sauketa lafiya, kafin a bawa Yaran kome ki basu sauran wannan ruwan goran, gashi nan Meramo domin ko zata dawo ba nan kusa ba ne, zata zo da kanta ne da kafarta ba kawota zaki yi ba, wannan ruwan tun daga madina na zo da shi." Kai jama'a yanzu fa ya dauko min a dakinsa. "Kina ganin kamar fada na yi, daga nan zuwa zanzabira tafiyar Kwanaki arba'in da tara ne kuka zo a cikin awa biyu da rabi!" Wani irin zumm naji, mai babbar daki ta janyo ni jikinta a hankali ta ce min. "Tunda kika ga nazo kin ji nayi magana? Amma saboda yanayin ki ya barki kike magana da shi, shi baya magana ana magana da ba don yanayinki ba da ya kore ki tuni! Baba ba cikakken mutum ba ne, Uwarsa ce mutum kuma jinin zanzabirawa ne, asalin manyan hadiman masarautar, mahaifinsa shehun malami ne a duniyarsu, shi din da sauran yan gidan daga jinsin fararen rauhanai ne, amma basu cutarwa." "Amma Ummi!" "Shiii!" Kallona yayi ya ce min. "Zaki yi yaki da kanki da hannunki, a duk lokacin da kika ji kina son mara mishi baya ki zo ki samu sadi ki zo nan, Uwar Hassan!" Hannu Mai Babbar daki ta saka a jakarta ta dauko katon leda ta ajiye mishi. A hankali ya ja ta buɗe fararen goro ne guda shida, ya dauka yana kallonta. "Ina miki ta'aziyar rasuwar da za ayi miki. Nan da kwanaki talatin ko sama da haka ku tashi ku tafi!" "Baba titi waye haka? Yarana ne?" Yadda tayi tambayar a rikice ya sake murmushi ya ce mata. "Yaranki zagaye suke da Addu'arki ba dare ba rana in sha Allah sai dai su rakaki ba dai ki raka su ba." Mikewa muka yi muna mishi sallama ya ce min. "Ki yi hakuri kafin a koma tsuhuwar ganuwa zaki ga abinda baki zata ba. Amma don rayuwarki da lafiyarki ki yi hakuri ga wannan ki cinye tas!" Wani ciyawa ce na amsa ya ce mata. "Ku yi hakuri Allah ta sake sadamu da alkhairi, kai kuma Sadi sai naci kaniyarka ba abinda na tura ka ba kenan." Ya cilla ta mishi wani abu ya dauka ya wurga a bakinsa duka. "Ba zasu sake ganinka ba in sha Allah!"...... [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 96 Duk yadda naso rike zuciyata kada nayi kuka, sai na tsinci kaina da wani irin ajiyar zuciya, domin ko a cikin hidimar bikin nan sai da Daularha ta zagi Ijlal tas, akan yadda take min tsiya, yadda take ta min iskanci da gori kala kala. Ba halin ta ganni da mutane mun fito da yake bikin ya haɗa manyan mutane, ga Khairat da ta makale min taki yarda da kowa haka yasa nake rungume da ita nima. Matar sakataren gwamnatin jihar zanzabira da ta zo bikin da yake suna da alaka da Fulani karama. Lokacin da ta zo ina can Fulani karama ta saka aka kira ni, ina zuwa na gaishe ta ita da wasu matan. "Masha Allah ita ce surikarku Fulani Babba ko?" Kaina a kasa ina rungume da Khairat ta ce min. "Masha Allah yarki ce?" Kafin na bata amsa Ijlal da ta hango ni ta iso dai-dai matar tana tambayata ta ce mata. "A'a ai wannan sai dai ta ci tayi kashi Yar yarima Abdullahi marigayi ce Khairat!" Daga haka bata kara magana ba tayi gaba, sai aka bar ni da yaƙe. "Ke din baki haihu bane?" Cikin wani irin karfin hali na rungume Khairat na ce mata. "Allah bai kawo ba tukuna!" "Ina sane da ke, domin shi rayayyen nan ne da baya mutuwa, ta ce min kin san yadda Allah ke ciyar da ya'yan kazar da bata da nono?" " Allah yake ciyar dasu, har su girma su kai haifar masu yaran. Kada rashin haihuwa ya saka ki jin kamar Allah baya sonki ne. Yana sonki yana kaunarki shi yasa ya baki Khairat don ya ga karfin imaninki. Ita wancan din Wacece?" "Abokiyar zamanta ce bata jin magana, don tana da ciki ne take mata haka!" Murmushi tayi ya tana faɗin. "Ai sunanta ya dace da ita Fulani Babba taya na zata fuskanci b'acin rai da damuwa ba? Ashe was Queen sauran kuma Concubines ne, shi yasa suke jin kishinta!" "Kai Hajiya Hamdiyya!" "Eh gaskiya ne je ki Allah ya baki ladan hidima da Zainab!" Ta ciro yan tari bibbiyu ta bawa Khairat ta sha chocolate, Ni dai ban ce kome ba karfi da yaji nake danne kukan da yazo min haka na fita cikin mutane da yake walima ake yi, can wajen da babu kowa na nufa ni da Khairat, a hankali na ji hawaye na zuba min. Sai da na lalata kwalliyar sannan na wuce na wanke fuskar na koma daki na kara gyara fuskana. Domin a cikin fadar ake walimar, da nazo zan fito Maluma da suka gayyato a matsayin wacce zata yi nasiha ga Amarya ko ni ban sani ba, na ganta a parlourn Mai Babbar daki suna gaisuwa da yake a gaggauce na wuce ban lura da ita ba, ina ganinta na je na rungume ta ina fadin. "Maluma shine baki nemi ni ba?" Na fada ina jin wani irin sanyi sai tsaya suke ta min mai babbar daki tana ta kallona saboda yadda ta min sanin da ko yaya na sauya tana iya gano ni. "Zainaba ina kwalliyar?" Ta tambaye ni, dariya nayi nace mata"na goge yaya yace nayi kama da yar babyn roba!" Kwafa nayi tun farkon kwalliyar ya kushe, sai na fada mata haka. "Maluma lokaci na tafiya!" Na mike zan tafi ta ce min. "Auta kamar kin yi kuka?" "Ni a'a babu kukan da nayi!" "Ba dole tayi kuka ba, tare suke da Amaryan dole tayi kuka Allah ya bawa Fulani Babba nata rabon!" Inji Jakadiya Iyaami, da ta gyara zama zata fara min addu'a. "Jakadiya Iyaami zo mu je akwai sakon da zan baki!" Tasowa tayi muka fita na ce mata. "Kina tsaye tayi wanann shirmen kada na ji kada na gani!" "Ki yi hakuri Fulani Babba, amma.yadda suke yunkurin ganin bayanki yana da kyau ki fahimci su waye abokan zamannki, Fulani ki bani dama na gaya miki gaskiya!" "Iyaami da nake tsaye akan kafata, akwai wani abu da ya same ni ne? Allah yana kare ni duk wata tsanani yana tare da sauki Jakadiya ki min alƙawarin ba wanda zai ji!" Matar nan yar duniya ce,.sai ta kauda kai tana faɗin. "Ni da zan gayawa Takawa nasan sarai har Umara zai biya min!" Zare idanun nayi na ce mata."Jakadiya umaran zaki ke so?" "Ras uwar dakinmu!" Ta zube a kasa hankalin kowa ya dawo kanmu. "Wayyo Allah na zaki karawa barno masu, Jakadiya zaki a watan azumin nan in sha Allah fatana ki boye maganar nan kin ji!" Wato da ta rangad'a gud'a sai da gidan ya tashi da wani irin yanayi da sauti, kowa sai da ya leko, ta shiga kirari. "Kai jama'a ku bani fili na wasa ta, dawisu mai ado na musamman, Giwa kike mai tafiyar kasaita. Hadarin kaka razana magirba, tururuwa uwar tattali. Juma'a mai ranar alkhairi. Fara mai farar aniya. Zinariya mai shakin ban mamaki. Zuciya mai kaunar kowani jinsin. Hawainiya mai launin ban mamaki. Iyatu mai yaya dayawa. Kece karamar su kece Babbarsu. Uwar Magajin zanzabira, Babar Yarima Abdullahi, Mamar Yarima Innar shehi. Kun ga Uwar Waliyyai bayin Allah. Jikan kundi jinin Magadan Annabawa, Jama'a ku bani fili na wasa gwanata. Ku bani aron hanci na rangad'a gud'a, Fulani Babba da babban murya kece Zaki cika ahalin Yayari da diyoyi maza da mata, ki haife masu tagwaita." Ban tab'a sanin Salim da Abdulhafiz zasu iya min wannan karar ba, suna cikin gidan sai gashi sun fito kowannensu idan ya saka hannu a cikin aljuhu ya ciro kudi zai dunkulawa Jakadiya Iyaami, tayi gud'a tayi rawa ta kawa tace musu. "Farar safiya mai wayewa da arziki, Umaran da kika bani na amsa!" Wato bakiɗaya wurin ya kaure da wani irin shewa da kabbara, da kyar na sulale na gudu, murmushi Mai Babbar daki tayi tana faɗin.."Ai tunda Iyaami ta tsayar da ita nasan ruwa bata tsami banza Zainaba kenan, hannunta a bude ga zafi a jininta amma zuciyarta sanyi ce da shi kyauta da khairi kamar ba Malam Junaid ya haifeta ba." Wurin walima na koma, ina jin Ijlal tana min magana da gaya min magana ban kulata ba, haka ranar kamu. Anan tayi a gaban Daularh wanda ya janyo Daularh kifa mata mari, tare da kiranta trash. Anan kowa ya bata laifi kowa ce mata yaƙe. "Da haihuwar irin Amiraah gara ita da Allah barta haka bai bata haihuwar ba domin baki san yadda hidimar Yaran yake ba ne." Bata sani ba. Shi yasa har aka gama bikin muka wuce illori haushina take ciki kamar zata kashe. Wannan kenan. Ina shiga motar na rufe idanuna gam, kallona yayi yana shafa gefen fuskana. "Ban san me ta gaya miki ba." "Ni mai nayi da Allah bai kara bani haihuwa ba?" Rufe min baki yayi da hannunsa, kuka na saka tare da jin kamar zuciyata zata buga duk yadda na so na daure abin yaci tura abin ya dame ni, ya tsaya min a raina. "Ashe kina nufin Allah ba zai jarabce ki ba? Kina tsammani kafin ke ba a jarabci mutane baya bane, Nana A'ishah Allah ya kara mata yarda har Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama yayi wafati bata tab'a hauhwu da shi ba, saboda haka Mala'ika Jibrin yake cewa Manzon Allah, ya gayawa Nana A'ishah Allah yana gaishe ta, Allah yana jin kunyarta domin bai bata haihuwa ba. Kin zata Allah baya sonki ne? Ina sonki ya baki miji ya baki dangin Miji, ya baki Uwar miji, ya baki al'umma kowa ya zauna dake sai ya ce miki Alhamdulillahi da ke, kowa sai ya miki fatan ku haihu kema. Kin san gudar da Jakadiya Iyaami tayi na farko ta taso da abubuwan dayawa a cikin gidan. Har Fada aka zo kawo miki gaisuwa. Ana sonki mutane suna sakonki Sarkin baka ya gaya min akwai al'ummar da suka kasance cikin zanzabira suna sonki, saboda ke ce kika kasance kamar Awatif. Ke lu'ulu'a ce, ke uwar Yan uku na ce. Kuma ina jiransu ina jiransu ba zan tab'a sarewa ba, zaki haifa min Yara masu albarka, zaki min gida da Yara yadda za shiga Fada da Yaranmu a kafad'ata, ina kallonsu ina jin kamar na dawo da Mahaifina. Zan kaunaci Yaran zan so su. Kamar yadda nake sonki!" Wannan kalman ya saka na manta da maganar abinda aka min na kwantar da kaina a kirjinshi, har muka isa gidan, har lokacin na kasa sakewa. Bayan sallah isha muka shiga babban asibitin, inda muka hadu da wata likita ina ga shi ya mata magana a ranar sai bamu bar asibitin ba sai karfe daya, washegari da safe muka kara komawa, kai a takaice sai da muka kwashe kwanaki uku masu kyau kafin muka gama ganin likitan tana murmushi ta ce mishi. "Lafiyarta lau, lokaci ne fa amma ai kamar ta tab'a b'arin wasu lokutan ana iya samun haka, wani lokaci kuma ana barin ake mai da cikin, amma idan ta cigaba da shan wannan maganin mu ga ni!" Ta rubuta mana mana magani ta bashi, muka mata godiya. Haka muka fito jikina a mace haka ya bawa Faruq takardan ya sayi maganin ya kawo muka dawo, tuni yan bikin suka tsufa a can, itama Nadiyya ta koma don tunda ta isa ta ga bamu dawo ba, tayi ta jidali da bala'i kai har da kai ƙara. Sannan wani abu da ita bata ganewa, zuwa yanzu ba wani burge kowa suke ba. Sai da ya gama abinda ya kawo shi muka koma zanzabira. A gajiye sai da nayi kwanaki uku cib ko waje bana fita ina xan iya da wahala. Amarya kullum muna makale a waya, sati daya da bikin sai ga ango har Fadar Mai Martaba, suka zo shi da abokansa, yana shigowa ya cire takalmin shi, kwanciya yayi yana godiya. Tare da karban Ilham hannu bibbiyu, yadda abokinsa yake faɗa da yadda suka ga tarbiyyarta. A bisa al'adar da mace ta zo da irin wannan alfarman, kyautar ban girma suke mata..sannan yau a can dangin Mamansa suna kara cigaba da biki domin Yanzu Ilham ta zama zuciyar Familynsu. har sun saka mata suna da iyawo Funmilayo wace ta bani farin ciki, wannan abin har cikin gidan suka shigo har parlourn Mai Babbar daki, daga nan suka isa dakin Mahaifiyarta suka ajiye mata kayan da suka kawo na godiya, sannan ta ce musu. Su tafi gidan mai Martaba su yiwa Fulani Babba godiya , haka aka kawo su,dama tun jiya take gaya min zasu shigo godiya, tun da Takawa ya gaya min shima, sun iso yadda ta nuna min na tarbe su haka yasa na shiga kitchen na yi musu abinci na musamman, suka kuwa samu muna jefawa. Sun gaishe ni cikin girmamawa tare da godiya, na gabatar musu da abinci da kome. Haka suka yi ta godiya sannan suka ci. Ban tab'a sanin ana kyautar dollar bunch dinsa haka ba, sai da suka ajiye min guda biyu ya zuba gwiwarshi yana faɗin. "Aunty Fulani, ban san me kika hango kika ce nayi nazari akan Zainab ba, amma macen da zan yi alfahari da ita ce ko bana kusa zata iya kare min kanta da martabarta, Aunty Fulani na gode na gode sosai, Kin bani kyauta ni kuma na rike har abada idan kika ga Zainab tayi kuka ni dai ba zan sakata da gangan ba, zan yi kokarin kiyaye abinda zai sakata kuka, ni da Familyna muna son Funmilayo, muna kaunarta she bring joy to my whole life and my family. Na gode sosai na gode sosai, na gode sosai!" "Allah ya sakawa zamanku albarka ya baku zuria ta gari na gode sosai!" A kan kular abincin suka ajiye kudin suna masu min sallama, suka fita, matan gidan sun ji shigowarsu, haka Ijlal ta ga fitarsu. Bayan sun fita na kira Mahaifiyarta ina ta godiya nace mata. "Umma wannan abin ya min girma dayawa!" "Takwara kenan, ban da Allah ya so ta da arziki ya janyo hankalinta gare ki da na daya abokiyar zamanki take bi da ba a haka zata lalace ba, hmmm baki san kome ba ne Yarinyar nan ita taso lalata auren nan da kuka yi ta fadi tashin ya tababtu mai zan gaya miki da ya wuce haka, shi takawa ya sani ai Matarshi da hadin bakin kawayenta suka tura hoton da zai lalata auren duk da boyewan da kuka yi. Kafin bikin shi Abdul din ya gayawa Mijinku yadda kome ya faru har yace ya so fasa auren kece kika mishi magana yayi bincike sai ya samu a cikin gidan nan aka yi abin ya bada number abokiyar zamanki. Mai Babbar daki ta kashe lamarin!" "Allah ya kyauta!" Na furta wallahi sai na ji na mutu a tsaye kambu ana bura uba a Lagos, wato zamani ya zo da kowa son ganin bayan duk wnada ya rab'e ni yaƙe. Kasancewar bani ce da girki ba, da ya shigo na zauna ina gaishe ya ce min. "Sun je fada suna ta godiya da cewa idan kina sha'awar bude gidan Abinci zasu yi sponsor dinki." "Saboda an ce je ki kya gani mayyar kuɗi nawa ne wannan kuɗin?" Na mika mishi. "Laaa yarinyar nan kudi kike ji da shi tow bani aro!" Ai kuwa na fara kiciniyar kwace kudina. Ya saka cikin babban rigarshi, ai kuwa na ajiye mayafina na shiga niman kudina ni ce har cikin babban rigarshi, na ciro kaina ta wuyar ina murmushi na ce mishi. "Kasan!" Jin hannunsa kan kirjina na yi maza tare da fara ƙoƙarin fita kada a Wildat ta shigo ta gannmu haka, na fara ƙoƙarin fita yayi irin matse ni. "Please ina mahaukacin jin yunwarki ce ba zan iya hakurin jiran gobe ba." Idan aka min ba zan ji dadi ba, na ce mishi. "Idan suka min ba zan ji dadi ba!" Ina jin hannunshi yana d'aga rigar sama." Ni kuma idan ban yi da ke ba ba zan iya rayuwa ba." "Amma a parlour?" "A cushion ma kuwa!" Ya fada a hankali yake rad'a min yadda yake matse, sama sama aka fara kafin wani lokaci ni kaina na fahimci a buƙace yake, wani irin tausayi ya bani yadda yake birkicewa da kuma zumudin kasancewar shi a jikina, bai tab'a irin wannan abin ba sai yau duka-duka da abin da kome minti talatin cib ya kifa kanshi a kirjina yana faɗin. "Yanzu na ji sauki da kamar zan mutu zuciyata kamar zata fashe nake ji!" " Ko baka da lafiya ne?" Na tambaye shi ina kwashe kayana ya rage daga ni sai doguwar riga. "Lafiya lau!" Ai kuwa da ya wuce bangarenshi zazzaɓi ne mai zafi ya rufe shi, haka suka tafi asibiti da Ijlal ban sani ba don a wurinta yake, sai da Mai Babbar daki ta kira ni tana cewa. "Zainab ga yan uwanki anan Mijinku ba lafiya ke baki sani ba ne?" "Bai jima da barin nan ba, har sun tafi asibiti?" Driven cikin gidan yazo ya dauke ni, da kunun shinkafa da alkama da dabino sai aya da na saka, sannan na dan mishi light food na wuce asibitin. Ina zuwa na samu yana zaune ma, maltina yake sha na zuba mishi idanu. Murmushi yayi yana faɗin. "Ni nace kada a gaya miki!" "Amma ai zaka saka a dauka da gangan naki zuwa! Ajiye maltinan ka sha kunu!" A hankali na zuba mishi yana sha yana kallon kunun. Dawo da kofin yayi kamar zai yi amai. "Yaya ko a kira likita ne?" Girgixa kai yayi yana faɗin. "A'a!" Abincin na bude mishi ya girgiza min kai. Dariya Nadiyyah tayi tana faɗin. "Munafuncin banza." "Bani abincin!" Bata rufe baki ba ya amshi abincin ya fara ci, dan dandanon yajin abincin yasa shi ci sosai, sannan ya sauke ajiyar zuciya. Maltinan ya cigaba da kurba saboda dan dacinsa. Ai kuwa aka sallame shi haka muka dawo gidan, zai shiga wurinsa ya ce min. "Ina son biski da miyar yakuwa!" "Tow Yaya!" Na wuce kitchen daga nan, a daren na mishi biskin sai dai bani da miyar yakuwa na tuna na gani a cikin gidan wurin Mai Babbar daki, kiranta nayi na ce zan turo faruq ya amsa min, ta ce to. Sai da nayi biskin gero wanda yafi na shinkafa ko.masara tashin kanshi. Na dauki faife na rufe shi kamshin ya zaga gidan, haka na gama na juye mishi, aka kawo miyar na dumama..na bawa Faruq ya kai mishi don ina tsoron fitina. "Ina Zainab din?" "Tace kayi hakuri sai gobe!" Haka Nadiya ta zuba mishi abincin. Ya ci sosai sannan ya cire hannunsa mayya ta cinye abincin.. Washi gari bayan ya dawo sallah asuba,nima zazzaɓin ne ya rufe ni da mura. Yana shigowa na tashi zaune. "Yaya ta jikin naka?" "Da sauki ko zan samu koko da kosai?" "Eh zaka samu Yaya!" Na mike, zai rungume ni na yi masa na gudu yana jin zafin jikina zai ce ya fasa parlourn ya dawo ya kwanta, na cigaba da sai wurin karfe takwas na gama na zuba mishi na kai parlourn. "Sannu Yaya;" "yawwa Zainab na ji mai babbar daki ta ce zata kawo miki Khairat shine nace ko zaki hada ki min wata alfarma" shiru nayi ina kallonshi a hankali kafin ya gyara zaman shi yayi yana nazarin yadda zai gaya min abinda yake nufi da kuma yadda zan fahimce shi ba tare da nace a'a ba, nima kuwa ina kara nazarin mai zai bukata haka idan dai wani abu ne mai sauki zan amince amma idan abin ba sauki Allah ba zan amince ba, sai dai duk abinda zai faru ya faru, wayata ce take kara na wuce dakin na ga kiran Yeemar dauka nayi a hankali na saka a kunne. Kukan da take yi yasa jikina ya dauki rawa. Ta ce min" Zainab Yazid babu sun kashe min Mijina!" "Innalillahi wainnalihir rajoun, Innalillahi wainnalihir rajoun!" Wani irin abu naji ya dauke min ji da ganina. Na zube a wurin a sume. Shiru bata fito ba ya shigo dakin ya ganta zube a kasa ɗaukarta yayi yana jijjiga ta, yadda jikinta ya dauki zafi, ya kwantar da ita ta dauko ruwan sanyi ya kurba sannan ya fesa mata. Wani irin ajiyar zuciya na ja da karfi.... [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 97 Tare da kamkame shi na fada da wani irin kuka ina. Na rasa meke min dadi jiya nake bata labarin kudin nace xan turo mata nata kason, Mijinta sai dariya yake min wai ko me na samu Yeemar, da yarsu daya an kashe shi. "Mene ne? Dama baki da lafiya ne?" "Mijin Yeemar aka kashe!" Gabanshi ne yayi wani irin bugawa, ya rike ni tsam. "Mijin Yeemar Yazid?" "Shi fa kasan lauya ne mun bashi labarin mutuwar Joy!" Sake baki yayi ya rasa mai zai yi guda ɗaya. "Shirya Faruq ya kai ki! Za ayi jana'izar a fadar nan in sha Allah!" Haka ya fita tare da nufar waje, dakyar na shirya doguwar riga na saka, na fito ko kasa zama bana iyawa, muna isa gidan an cika wani irin karta cikina yayi na shiga ban dakin da yake dakinta nayi bayan gida kadan ne kuma da alamar atini ne, kafin wani lokaci dangin mijin da nata sun cika gidan. Kai Atinin nan ya saka ni a gaba tun ina iya zuwa karshe dai bayan anyi mishi sutura aka wuce da ni asibiti, domin kuwa Atinin da nake ya koma bana iya kome sai majina da jini, haka aka yi ta saka min drip. Daga gida kuwa Rubutu Abba tayi ta min ana kawo min in sha. Domin suma Doctor Munirah sun kasa tsayar da Atinin, kafin wani lokaci na wani irin zabge kamar wacce nayi shekara ina jinya. Kowa ya ji irin yadda nake kwance sai ya zo ko daga gidansu Yeemar da Yazid din sun zo sosai, kwana biyar nayi aka sallame ni, bayan an samu ya tsaya anyi iya bincike babu kome lafiyar cikina da jikina lau. Haka yasa muka dawo gida, sai dai ba kwari jikina. Har lokacin ana saka min ruwa.. shima karfin hali ne amma bai da lafiya, haka yasa duk muka koma wasu rubabbun. Sai mita Nadiyyah take tana faɗin. "Na ga Romeo and Juliet karewar soyayya mutuwa suka yi lokaci guda." Ni kan ban da lafiya sallama musu mijin nayi don ba zan kashe kaina ba, akan namiji ba. Kwana biyu aka yi addu'ar bakwai naje gidan mun sha kuka, ta rike hannuna tana faɗin. "Mutuwar miji akwai ciwo, kada ki yi fatan ganin haka wallahi zaki zauce idan kika ga wannan ranar zuciyata kamar zata buga!" Ita kuka ni kuka haka muka yi ta kuka bayan addu'ar iyayenta suka tattara kayanta, domin tsira da rayuwarta, Nima haka ya zo ta dauke ni. Dafa goshina yayi yana faɗin. "Sannu kin ji!" "Gyada kai nayi, sannan muka dawo gidan mutuwar mijin Yeemar ya tab'a, kwana biyu na kara zuwa na ganta na kai mata kudin nan haka muka yi ta kuka, sannan muka rabu. Ranar da ta cika sati biyu bai gaya min ba ya haɗa mata kayan abinci da kudi ya bawa Faruq ya kai mata, ya ce idan tana da matsala ta yiwa Faruq magana, haka yanayin ya cigaba da tafiya a hankali na samu wani irin sauki amma fa duk wannan jikin babu shi na lalace tas. Sai na danyi duhu na dishe, haka na cigaba da rayuwa, gida ba dad'i. Har zuwa ranar da Yazid ya cika kwanaki Arba'in, muka yi shi abincin sadaka, muka kai. Tunda muka je na ci fanke da su Maluma suka kawo, tun a hanya na cewa Faruq. "Don Allah kai ni wurin Maluma ta bani fanke!" Haka muka je gidan na samu wai ya ƙare. "Ko na Abba baku ajiye ba?" Yadda nayi tambayar a dame Umma ta ce min. "Akwai na shi bari na juyo miki!" Haka ta juye min, suna kallon juna ita da Maluma tas na cinye su na sha ruwa na ce mata. "Umma ke ce kika yi fanken?" "Eh ni nayi!" Ta bani amsa tana kallon Maluma hankalina yana kan waya, dauka nayi nace mishi. "Allah ya huci zuciyarka, gani nan abu nazo amsa!" Na mike ina sabar jakata na ce mata. "Umma ko zaki kara min ne! Idan akwai?" Na tambaye ta, "sai dai ayi miki Faruq ya zo ya amsa ko?" "Shi kenan don Allah ayi min taliyar murji da miyar attarubu,.yaji albasa yankanku kada a saka kome haka nake son shi danyen miya Umma kin ji!" "In sha Allah!" Na fada Rungume ta nayi.na rungume Maluma na fita da gudu, "Zainab ki kula ba kyau!" "Tow Ummana!" Tana fita Maluma ta yi sujadar godiya. Sannan suka rufe maganar, Babu wnada ya kara magana, da Abba ya dawo a rubuce suka gaya mishi, rubutu yayi ya saka aka wanke sannan da Faruq ya zo amsar amincin ya kawo mata. A daren kuwa ina zaune aka kawo min, na zauna ina ci ina jan ya ji Umma har da miyar da taliyar ta hado min, wani ikon tas na cinye na tashi, dama haka kwana biyu nan yunwa ya gallabe ni, tun bayan rasuwar Yazid nake fama da yunwa, haka na cinye na kwanta yau yana ɓangaren Ijlal ne, rubutu na na shanye tas. Nayi alola nayi shafa'i da wutir na kwanta, washi gari na tashi da son soyeyyar dankalin hausa, da miyar sauce, irin wanda ake sayarwa a bakin hanya. Kiran Abba nayi kamar zan yi kuka domin jiya ya ce min duk abinda nake so na gaya mishi, kada na tambayi ko shi mijina yana da kyau na koyi shiru. Dariya nayi kawai. Na ce mishi. "Abba ina son cin dundun kolo, da doya soyayye ba irin na gida ba, na Umma da Maluma yana jan mai, ka saya min na Maman Ester." "Shi kenan da kaina zan kawo miki!" "Na gode Abba akwai kunun da take yi mai kauri nan ka haɗa min da shi!" "Shi kenan My Queen!". Ina zaune Wildat ta zo suka yi aiki ina ta jiran Abba na kira shi ya fi sau goma, can ya ce min. "Gani nan!" Ya buga kofa na tashi na bude mish da basket, amsa nayi na ce mishi. "Ka shigo!" "Tow!!" Ya shigo ya zauna kafin ya ce min. "Ina dakinki?" Nuna mishi nayi ya shiga can ta fito. Zama yayi ya ga yadda nake cin abincin kamar za a kwace gashi katon kula ce amma tas na cinye, ina faɗin. "Abba Allah ya maka albarka!" "Amin uwata!" Ya ajiye min goron rubutu na shanye shi tas, na ce mishi. "Abba kasan me? Na koshi da yake kai ne ka kawo min!" Gyara zama yayi ya ce min. "Na gaya miki babu kyau surutu ko? Idan kika ga abu kina so kada ki gayawa kowa let me know, ko ko gayawa Mai Babbar daki kin ji!" Gyada kai nayi nace mishi. "Tow Abba! Amma Abba kace zaka hada min maganin ciwon ciki baka hada min ba?" Zuba min idanun yayi ya ce min. "Yaushe zaki fara!" Kunya yasa na tura baki ina juya kaina. "Saura kwana biyu!" "Zan turo miki da shi!" Ya fada yana mikewa, lokacin da ya tafi Mai Babbar daki ta kira ni a waya take tambayar ko ina son wani abu na ce mata. "Ummi Abba ya kawo min abinci kuma na cinye tas!" "Tow Madalla Yar Abba da Mai Babbar daki!" Dariya nayi kawai, ranar wainar fulawa nayi irin na yan fashi da makami, domin na irin wancan local din nayi ba wannan kwai biyar na zuba tare da kazar da na nike shi na cinye tas, da dare ina kallon Afirkan magic na ga ana yin tuwon fufu miyar kubewa, ga nama da ganda gundun gundun, na zubawa tv idanu haka na kira Mai Babbar daki ina kuka. "Zainab lafiya?" "Ummi yanzu naga fufu miyar kubewa da ganda da kifi da nama Ina son irin nasu kuma.dare yayi!" Shiru tayi kafin ta ce min.."zaki ko?" "Eh Ummi idan ban samu ba zan sha miyar kuka na kwanta!" "Ki yi hakuri za a kawo miki!" Haka na zauna daram, har ya shigo ya same ni zaune, kai har ya shiga ciki ya dawo ina zaune ya ci abinci ina zaune ina yi.ina kallon wayata. Karfe daya saura na mike ina jin kamar xan mutu aka buga kofar. Faruq ne ya rakota, juyawa nayi naga Yaya ya bude kofar, Mai Babbar daki ce fa kanta. Kuka me ya zo min na nufe ta, ina shashekar kuka, "Ummi dama zaki zo?" Zama tayi ta bude min kayan abincin na zauna na fara hadiye yawun. kafin na zauna na fara ci yana min tsiya wai. "Allah ya kyauta kwadayi bai yi ba!" "Eh kasan yau nayi baki shine abincin ya saura na ce nasan itama zata so na kawo mata. Ni zan tafi!" Ya mike. "Ummi;" na kira sunanta sannan na mike na mata side hug, ina faɗin. "Allah ya baki lafiya da nisan kwana!" "Amin Ya Allah!" Ta fada tana min sai da safe, fufun nan guda biyar ne, dama ya tafi rakata. Kafin ya dawo wallahi billahi azim na cinye guda uku ina cin na huɗu har wani mulmula shi nake ina kara jin wani shegen dadi, ashe Malam Salamanun faransa sauri yake yazo ya ci amma ina yana shigowa ina kai lomar na biyar tas na cinye abincina nayi wani gyatsa bad manners dai ya fara bin jikina hararar da ya watsa min ya fi ban dariya har da zungure min goshi ji fa. Sauran miyar na kai firji, washi gari na kira Maluma na ce ina son Alelen gwangwani gani nan zuwa. Haka na fita bayan ya tafi fada, na je na zauna musu aka gama dama mace musu ina son mai kala biyu wnada cikin yake ruwan kumfa a kasar gwangwanin, wani shegen dadi ya kama ni, ina ci ina lumshe idanun, dama yasan bana gidan sai yamma na dawo na wuce wurin Mai Babbar daki, na zauna a yan kwanakin nan na lura har wani kiba na fara , sai na kara dishewa, ina nan Nadiyyah da Ijlal suka shigo. Muka gaisa sama sama, ba laifi cikinsu ya fito sosai. Shafa cikin suke yi na dauke kai ina shan fura da nono hankalina kwance, ban kara damuwa da su ba. "Wasu sai kiba suke tow ba ya shiga mahaifa sai dai ya bi jini dole ayi ta kiba kamar kudin cizo!" Murmushi nayi na tuna wakar gwanja, inda yake faɗin. "Allah ke sonmu ba da ban ba da sai sun kar mu, mun ƙare layin makiya sai da ku ganmu, ba boka ba malam!" Na yi shiru saboda jin muryan Mai Babbar daki tana waya, narkewa nayi akan kujerar parlourn ina yin abu kamar xan yi kuka. "Me aka miki?" "Babu kome Ummi ki bani Khairat sai ja min rai kike!" "Allah Sarki zata zo Aneesah ce ta dauke ta!" Na ji haushi, ai tasan wurina zata zo ta wani dauke ta. "Ki yi hakuri zata kawo miki yarki!" "Ba kome!" Na fada ina kokarin mikewa. Zan tafi ta ce min. "An jima zaki raka ni unguwa!" "To Allah ya kai mu!" Na fita daga gidan na wuce namu, na samu gidan tsaf kwanciya nayi, n huta sannan na daura faten wake da iya shi kadai, na bare ayaba, kafin waken ya nuna na soya ayabar amma na cinye tas a gindin murhu. Murmushi nayi ka zauna na jira wanken, bread din da na zo da shi daga gidanmu na ciro na yanka shi a tsakiya, na tsayayyenruwnq waken na.hada kayan miya, na zauna na mishi fate sama sama, na juye a cikin bread din kusan Allah lamarin nan babu wani boye-boye ina son wannan haɗin, haka nayi ta matse bread din sai da ya shanye faten na rike a hannuna kamar yadda na ga wasu anyi a lokacin da muka yi camp, ina gutsira special burger, Wai wai ashe haka wannan lamarin yake, Allah na tuba sai da naji kukan farin ciki ya zo min ina ci ina share kwalla, tas na cinye na sha ruwan rubutun nan. Yau ya kamata na ga period dina, wancan watan ban yi ba ni fa tunda nayi bari nake skipping wasu watani yanzu tun tafiyar shi LA nayi ban kara yi ba sai bikin ilham bayan sati da bikinta nayi na kwana uku, da na gayawa Munirah ta ce haka zai dawo normal ko kuma gajiyar biki musamman yadda Yaya ya dame ni a Abuja nan haka nayi na kwnan uku, ranar da ya zo min a haukace! Murmushi nayi saboda da tuna wannan ranar na kwana biyu da wanka na, yadda ya haukace min sai da tsigar jikina ya mike kamar nayi kuka sosai nake jin wannan ranar. "Farin cikin me ake?" Ya tambaye ni gyara tsayuwa nayi ina faɗin. "Ba kome My King!" Jan kujeran yayi ya zauna yana murmushi. Nima zama nayi ya sake murmushi ya ce min. "Dama tun kafin rasuwar Mijin Yeemar nake son na miki wata kyauta bayan Khairat." Zuba mishi idanu nayi na ce mishi. "Ina jinka!" A hankali ya shiga warware min bayanin da na ji kamar na rufe shi da duka, wato don bana haihuwa shine zai kwaso min Yarshi da Uwarta ma bata iya zaman jinyarta ba sai ni. "Shine nace tunda kin ga Uwar ja fama da kanta ko xan kawo miki Amiratul Zaitunah ne ki rike ta da Khairat....... [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 99 "Meramo ki hada mata inabi da dabino su zama abincinta saboda inganta lafiyar bayin Allan jikinta, sai madara safe da yamma!" Kafin ta riko hannuna muka fito, garin yayi wani irin kyau shakar iskar garin nayi na ga yayi matukar burge ni. Bude min motar Sadi yayi muka shiga a hankali, nake kallon ledar agwalimar da aka saya Min. "Sha!" Ba musu na dauki leda daya na bude na fara sha a hankali, ina wani lumshe idanuna. Yadda nake sha bana wani jin tsamin kawai zuciyata. Yayi nisan kaunar shan abin gajiya nayi na ajiye shi na dan mai da kaina baya, barci ne yayi gaba da ni. Ban kara farkawa ba sai bayan wasu yan mintina na ji Ummi tana faɗin. "Sannu tashi!" "Alhilal specializing na gani, fitowa nayi na shiga bin ta har cikin asibitin yadda babu wanda ya bi ta kanmu haka muka zauna can Sadi ya kawo mana kome da kome da Ummi ta bukata, muna zaune can aka kirani, kallon mai babbar daki nayi na ce mata. "Ni ai lafiyata lau!" Na fada rike hannuna tayi muka shiga cikin office din, zauna da ni tayi itama ta zauna tana kallon agogon bangon dakin. "Sannu Hajiya lafiya?" "Yata ce take wasu abubuwan shine na kawo ta naji ko lafiya!" "Kamar ya?" Ya kuma tambayaarta nan ta gaya mishi, juyowa yayi gare ni. "Kina jin amai? Ko kasala ko kuma zazzaɓi?" "Ni" na nuna musu kaina, girgiza kai mai babbar daki tayi ita kan sakarcin Zainab kara gaba yake. "Ke babu wani abu da yake damunki?" "Eh tow baya da marana ke ciwo kaɗan kaɗan, sai wani lokaci na dinga jin kamar zuciyata tana bugawa da sauri da sauri." Iya bayanin da nayi kenan, "amai fa ko zubar da yawu yaushe rabonki da Al'adarki?" "A'a bana yi sai dai ina cin abinci bana koshi sam shi kuma kamar wata biyu ko? Dama ina skipping!" Gyada kai yayi ya ce min. "Sannu ko!" Yayi rubutu sannan ya kira wata a waya tazo ta dibi jinina da kuma fitsari. Ina zaune a wurin bayan kamar awa daya don har an fara sallah isha sai gata ta dawo, cikin ikon Allah ta mika mishi result din yadda Ummi ta kagu akan jin mai zai ce bai wani dame ni. Ta ce min.."Je ki waje ina zuwa!" Ta fada min a yanayin da kawai ni nasan akwai abu mai muhimmanci da zasu tattauna ne a kaina. Ina fita ta kalle shi ta ce mishi.."Meke faruwa?" "Tana da ciki ne, sannan zan so nayi mata scanner! Domin na san watannin cikin!" "Ba wata matsala?" Murmushi yayi ya ce mata. "Bata da matsalar kome sai mun ga scanner din!" Fitowa tayi ta kira ni na shiga na zauna a hankali ya nuna min gado, ya ce na kwanta na bude rigana Allah yaso ba doguwar riga ba ce riga da zani ce sai laffaya a kai. Kwanciya nayi na bude cikina kamar yadda suka umarce ni, ina kwanciya ya kunna wata yar computer din gabanshi, sannan ya zuba liquid din ya gama hada kome ya shiga duba a lokacin na ji marata tana dan zafi zafi. Murmushi yayi yana faɗin. "Hajiya ga jikokinsu!" A lokacin gabana yayi wani irin bugawa! Cikin sati goma sha daya da kwana biyar, yarki tana dauke da cikin wata biyu da kwana biyar. Saura kwana biyu ya cika wata uku!" "Alhamdulillahi Ubangiji ya inganta!" Wani irin abu nake ji, yana yawa a kaina bakiɗaya yaushe aka yi abin? Rasuwar mijin Yeemar ne har yana niman wata uku yanzu? Sai na tuna maganar da muka yi da Yeemar na cewa mijinta ya doshi wata uku, dafe kirjina nayi tare da kallon Ummi. Gyada min kai tayi tana faɗin. "Alhamdulillahi!" Kuka na saka mata tare da sauka na rungume ta, ina kuka. Tana buga bayana haka muka gama kome ya ce mata. "Zata fara zuwa awo nan da kwanaki biyu!" "Mun gode sosai likita." "Tana shan ruwa sosai da kankana domin ruwan da yaran suke ciki bai da yawa!" "In sha Allah!" Sannan ta amso maganin da ya rubuta. Haka muka fito ina kuka tana rarrashina har muka isa wurin motar. Bude mana sadi yayi yana faɗin. "Allah ya inganta. Sannu kin ji Uwar Magaji!" Shiga motar nayi na zauna na cigaba da kuka, har muka bar asibitin gidan Ummin muka nufa muka yi sallah Magariba da isha, anan na ci tuwon kaishi miyar kubewa, har da guziri. Da kanshi ya zo ya dauke ni, wani murmushi nayi ina tuna Allah ya bani nawa,sai naji na kara godewa Allah. Wanka nayi na fito na kalli kaina a madubi, jakar da Baba ya bamu da ummi ta ce kada na rabu da shi a wurin kwanciyata, shi na saka a kasar pillow na kanta, yunwa ne ya dame ni, na shiga kitchen na dafa indomie ya ji kwai, sai tea da na juye na plast din na dawo parlourn na zauna ina kallon tv na cinye, in ban koshi ba. Kitchen din na shiga na dama kunu da guntun miyata nayi tuwon garin semo, na juye na kawo parlourn sai da naji cikina ya cika har wani kane-kane yayi min. Sannan na kwanta da yar jakata a saman kujerar parlourn. Tuni barci yayi gaba da ni. Ko ya ji a jikinshi wani abu ne ko ban rufe kofar ba, sai gashi a parlourn hango yadda na kwanta yayi daga ni sai wata yar karamar rigar barci da wandonsa dan karami. Haka ya dauke ni zuwa dakina, ya kwantar da ni sannan ya gyara min kwanciya da kyau ya min addu'a, fitowa yayi ya kashe wutan gidan da tv ya ga kayan abincin da naci, mamaki abin ya bashi. A hankali ya gama zamanshi ya kwanta a saman dogon kujerar parlourn domin dazun rigima suka sha shi da Ijlal akan abinda ya gaya mata zai bada yarta ga Zainab tayi tsalle ta dirka tana faɗin, bai isa ba fitina da rigima kamar zata mutu don bakin ciki. Bata gama jin yadda labarin yake ba fara bala'i, shi ba zai fasa kudirinsa ba. Babu wacce tafi karfinsa a cikinsu. Haka fa gari ya waye ya wurin ya kwana, washi gari tun asuban fari yunwa ya gigita ni na farka wallhi ko brush ban yi ba nazo kitchen, daura wannan tafasa wannan har aka fita sallah asuba ina shan kunun garin dawa da tsamiya, ina sha ina jin wani irin gardi gardi, tas na shanye kofin na wanke na juya zan fita na hango shi jingine da kofar. Tura baki nayi ina faɗin "wannan abin ba kyau wallahi razana musulmi!" Na zo zan wuce ya fisgo ni da ƙarfi sai da na shi wani sharp pain, na rike marana da karfi ina zare idanu. Da sauri na ture shi yayi baya, na durkusa kasa ina karanto addu'ar da duk yazo bakina. Har na daina jin zafin na d'ago ina kallonshi shima a matuƙar tsorace yake kallon yadda na dauki wasu mintina a wurin idanuna a rufe. "Are you ok?" Ya tambaye ni da damuwa a kan fuskarsa da ta gaza boyewa. "Yaya mai nayi maka zaka cutar dani?" Zare idanun yai ya zauna a gabana bisa gwiwarshi. "Baki da lafiya ne?" Ya tambaye ni a rud'e. "Yaya meye amfanin zaman da babu kwanciyar hankali!" Hannunsa ya saka ya rufe min baki. "Sorry my Maisha!" "A'a Yaya!" Rungume ni yayi yana shafa bayana, ni kuwa na saka mishi kuka. "Allah ya isa min, Allah ya saka min cin amanata da kake yi, ke kuma in sha Allah sai dai ki kare da haka amma ke da haihuwa sai dai ki gani a bayan kaza" yadda ya mike tare da ruko hannunta yayi ta kifa mata mari, har sai da ya bani tsoro, nayi maza na rungume shi. "Ya isa haka! Ina jin tsoro!" Na fada ina kuka." Yadda na fadi haka yasa shi kyale ya ya janye ni daga jikinshi ya bar parlourn kafin wani lokaci fuskartar tayi simtum. Nadiyyah da yake bata da hankali ta nufe shi da rigima ya ce mata. "Idan kika min maganar banza itama Sadiyar zan hada na bawa Ikhlas na ga yadda zaku yi." Tuni ta kama hanyar waje, tana faɗin."cab ba zan yarda a bawa juya ita ba." "Kika ce me?" Da sauri ta fita har da gudunta. Gidan sai ya zama kamar na zaman makoki, ni da na tashi nawa halin sai na bar musu Mijin musamman da haka kawai nake jin yana min wari, bana kaunar ya ce zai rab'e ni wannan abin ya ƙara mishi takaicina, har yake ganin ai don baya shiri da sauran matan ne nake wulakanta shi. Ni kuwa bai san ba haka ba ne wallahi shi din ne bana son ya kula ni ta auratayya. Ashe case ake ta bugawa shi da Ijlal, karshe sai da manya suka shiga maganar, ina zaman zamana yasa aka kai ni wurin mai babbar daki, anan ake case din. Nan aka shiga maganar na ce musu. "Ai na gaya masa ni ba zan rike yarinyar ba, a barwa Mahaifiyarta, nima Allah zai bani ko a ce ban da kowa a duniya nasan dai Allah ba zai wulakanta ni ba, balle ita Ijlal ɗin da a gaban kowa fada musu take ni juya ce. Ta rike yarta nima Allah ai baya barci kuma nasan yana sane da ni, ban ga abin tashin hankali har da wannan zaman ba." Kallonta Ubanta yayi ya ce mata. "Nakasashiyar kike gori akanta? Kin san yadda wahalar renonsu yake? Har kike fifika kada a rabaki da yarki? Allah ya baki kema naki Fulani ai duk mai rai bai fidda tsammani daga rahamar Allah " daga haka aka kashe case, ni kan a wurin Mai Babbar daki na zauna domin kamshin turaren wutarta ya min dad'i. Har dare ta ga bana da niyyar tafiya ta ce min. "Ya dai?" Kamshin turaren ne yasa sai gobe xan koma!" Don nasan zai koma wurin Matarshi ce. Ai kuwa ya ji haushi da ya kira na ce mishi. "Yaya sai da safe tunda kun shirya da matarka ni dai ina nan!" Na fada ina kashe wayar, na share duwawu nayi zamata a cikin gidan, ina jin muryanshi zan gudu daki. Sai da nayi kwana uku Mai Babbar daki take tambayata. "Zainab me yasa kike gudunsa?" Sosa kai nayi ina faɗin. "Ummi ni wallahi kawai nason zama da shi ne yana dan sani nake dan ja baya kuma yaya rikicinsa bata karewa, shi din kamar sarka yake yana faduwa yake rikicewa." Murmushi ita ta fahimci yanayin cikin ne ya kawo haka bayan nan babu wani abu, shi kuwa ya damu ko na minti goma baya kaunar ya koma gidansa Babu Zainaba idan yace yana jin dadin ganin bata nan yayi karya. Haka yasa ya ke tausar zuciyarsa da take zuwa iya wuya. Gashi ko a fadar ma wani gyara aka tsiro yi, wanda bai san dalilin Faruq na sakawa ayi gyaran sai tsohuwar ganuwa da zai koma shima ana ta aikin fasalin gidan kamar irin ta gargajiya ce don haka Faruq ya dauko wasu kwararru mazana kuma magina, suka fara aikin gidan kamar yadda Mai Babbar daki ta zuba kuɗi, wanan aikin sai ya kawo wasu kananun magana a cikin fada da wajen Masarautar, akan me za a tab'a tsohuwar ganuwa Mallakar ahalin baki daya ce, don haka Mai Babbar daki ta ce musu tow ta ji a raba gado. A lokacin Hajiya Hadiza dai da tayi magana da nuna akan me Mai Babbar daki zata yi gaban kanta bata yarda da a raba a bawa kowa hakkinsa. Duk wannan rigimar Mai babbar daki cewa tayi a yi rabon gadon bayan nan basu samu lokacinta ba, abin dai ya koma ayi a bayan idanunta ba dai kan idanunta ba, domin taci dubu sai ceto. Wani mahaukacin kuɗin da sai da alkalin. Ya musu magana akan kayan magada bai da tsada don haka su rage, tunda filin na ahalin Yayari ne bakiɗaya......... [7/26, 10:02 Safiya] Ramlat Manga41: 100 Kudin da aka fanshi filin ba kaɗan bane, haka yasa aka cigaba da aiki aka raba kudin har da yaran mai babbar daki, sai kuma biyan kudin ya janyo kome ya mutu ganin yadda kowa ya samu kudi kamar haka domin haka ya nuna cewa mutane zasu iya mutuwa akan kuɗi da kuma wani abu na rayuwa basu iya boye ciwonsu da bakin cikinsu, haka yasa shi kallon each any person da yake rayuwarsu, bayan sati biyu abubuwan kamar basu faru ba. Da gaske ni a kaina ina jin dadin zaman gidan Ummi, shi yasa naki komawa haka ya kara tunzira shi. Ya kura min idanu cikin yanayin da yake kara tabbatar min da ya gaji da kin komawa dakina. "Mai kika mai da ni? Kin mai dani ban isa da gidana kenan? Kaf duniya ke daya ce nake bi kamar jela ina ta hauka around any corner, Zainab na gaji idan na isa dake ki koma dakinki na gaya miki!" Daukar pieces na pizza ba kai bakina dukka ina ci ina girgixa kai. Na d'ago kai na zuba mishi idanu na ce mishi. "My Namamajo?" A fusace ya daka min tsawa, sai da Mai Babbar daki da take parlour ta ce mishi. "Zo ka bar min gidana ta ce ba zata koma ba ka komawa wurin matan mana wacce irin rayuwa ce wannan? An tab'a yin auren nan dole ne! Idan na isa da kai kazo ka fita na gaya maka!" Magena Ismaha ta shigo dakin, sai da tayi wani dungure ta haura gadon, ta zo kan jikina ta kwanta, na yanko pizza na gutsira mata, ta fara ci tana nishi. "Na gaya miki bana son magen nan ko?" Kallonshi nayi kafin na ce mishi. "Ummi!!" Rufe min baki yayi yana kallon cikin idanuna, "me yasa baki jin magana? Ki dawo dakinki kin ji i promise zan yi wani abu akan lamarinku!" "Yaya ni ba zan koma ba!" Na fada mishi kai tsaye na cigaba da cin pizza ina gamawa na tashi na je na wanke bakina na gyarawa magena kwanciya, "wato magen nan sai naci Uwar!" Na kalle shi na ce mishi. "Na gode bata da uwar da tafi ni tunda Allah bai bani haihuwa ba ita ce nawa!" Na fada ina gyara mata kwanciya, na ja mata bargo ta kwanta da kyau Kasancewar an fara sanyi. "Ikhlasi!" "Yau kuma? Wani Ikhlasi ka samu? Kada ka lalata min suna my Baby! Idan ka fita ka ja min kofa ka kashe min wutar dakina!" Na gyara kwanciyar da kyau. Haka ya rasa yadda zai yi da ni ya ja min yatsa yayi kara a raina na ce sai dai kayi. Amma yaji haushi, last haduwarsu ya ji wani sauyi a tattare da Zainab, sannana yanzu da yake ganinta ta kara cika tayi kyau tayi haske sai wani glowing take kamar daren goma sha hudu, dakyar ta isa gidan, Nadiyyah ta tare shi da mita ya tafi wurin yar iskar Matarshi, wayyo Allah kwad'a mata mari yayi z sai da ta ji kamar bata duniyar, faruq da yake kofar shi sai da ya sake murmushi, "gyara kintsi, Allah ya huci zuciyarka, Ubangiji ya saka maka sanyi da salama, an gaishe da takawa!" "Ni ka mara? Akan shegiyar da bata haihuwa an gaya maka bata yar iska har karuwa an gaya mata!" Murmushi yayi ya ce mata. "Duk da haka ita ba karuwa ba ce, ita kamila ce da ba a cika samun irinta ba, yarinyar da ni daya xan bada shaidarta ke fa?" Yadda yayi maganar yasa ta zuba mishi idanu kamar ranta zai fita don bakin ciki yadda yake gaya mata. "Mr robort da kika! Har yau yana threating dina da videonki, kin fahimci me nake nufi?" Daga haka ya barta a wurin ta fito kallonta Faruq yayi ya ce mata. "Da alamu ke jahila ce baki san kome ba idan har wacce take kare kanta da mutuncinta zaki tab'a!" Yadda yayi mata wani irin kallo yasa ta sake baki zata masa magana ya kalleta da stick din hannunsa wacce kullum tana tare da shi. Juyawa tayi ta bar wurin. *** Lafiyar cikina Iyayena da Ummi suke tattalawa, ni kaina na rufawa kaina asiri na ajiye maganar shi da damuwarshi a gefe guda, haka Matanshi basu gabana sau tari suna zuwa har gidan wani bin bana shiga harkokinsu gaisuwa ya isa tsakanina da su, a hankali kuwa sai lamarina ya fara yawo a cikin masarautar wai na zo na zauna ba a san me haka yake nufi ba, wasa wasa magana suka yi ta fitowa Mai Babbar daki kuwa tayi kunnen Uwar shegu da su, karya mutum ya zo har gabanta ya mata iskanci. Matar Mai Bauchi suka zo wani biki zanzabira. Ban san me na mata ba matar tayi ta yada min magana. Ban kulata ba domin bana jin ko waye zai min abu zan damu da shi, a daren Yarinyarta mai suna Nur ta shigo tana wasa da wuka, ni kuma ina ban daki ina mai don sai yanzu na fara irinsu Amai da zubar da yawu. Ihun yarinyar na ji na fito da sauri don nasan na bar wukar da na yanka mangoro, ina fitowa Nasiba uwar yarinyar da yar aikinta suka shigo a guje, lokacin da na kwace wukar na wurga can. Ina mai rike hannunta. Wani hankad'a ni Nasibah tayi na yi baya zan fadi mai babbar daki ta daka mata tsawa. "Ke!" Yadda ta daka mata tsawar ni kaina sai da na ji tsoro ya kama ni. Tana shigo ta fauce yar a hannun Nasibar. "Kul ba sa'arki ba ce, ina kallonki da take-takenki kada ki sake gwada haka kin yi na farko kin yi ma karshe kul, Sarauniya ce kada ki kara kai hannunki jikinta!" Sannan ta fita da yar waje. "Juyar banza kawai!" "Tunda ke kike badawa mai yasa baki bani ba, ko me yasa baki dawo da danginki da suka mutu ba, mtseew!" Na mike a hankali na wuce ban daki na wanke hannuna, na fito na samu an gyara dakin. Wajen na fito sanye da burmemen rigar da Mai Babbar daki ta dinka min da mayafinsa, a matuƙar dame na zo na zauna a gefenta. "Sorry Baby!" Na fada mata ina shafa kanta. "Bakya kusa ne ko?" "Ummi ina ban daki ne!" Yadda ta ga idanuna yayi zuru-zuru ta ce min. "Saura kwana goma a fara azumi anya zaki iya?" Murmushi nayi ina kallon yadda take kula da hannun yarinyar. "Ummi kin yi aikin asibiti ne?" D'ago kai tayi ta ce min. "Nayi school of nursing, a lokacin babu muslmai sosai sai mu yaran manya kasa!" Gyada kai tayi tana faɗin. "Kuma baki yi aiki ba?" Murmushi tayi ta ce min. "My duty na kula da mai martaba bayan na gama karatu, na kuma haifa mishi yara, a lokacin yana jami'a na kammala degree na na farko!" "Ummi!" Murmushi tayi tana faɗin. "Baki yarda ba ne?" "Subhanillah Ubangiji kada ya nuna min ranar da ba zan yarda da ke ba, yarda da takai yarda Ummi na yarda har a gaban Ubangiji na yarda da ke!" Murmushi tayi ta ce. "Nayi master a lokacin a London ni da Mai Martaba yana Phd haka yasa muka samu damar karatu a lokacin Mijinki yana shekaru tara a duniya!" "Lallai Yaya dama can ya rayu cikin aminci!" "Ai sosai ma!" Amsar yar nayi na mikawa Mai aikinta ta mikawa Uwar ta mike tana faɗin. "Mai Babbar daki zamu wuce!" "Allah ya kai ku lafiya!" "Amin Ya Allah!" Ta fada tana fita na zube a parlourn ina juyi. "Sannu kin ji! Jikin na ciwo ko?" Tashi nayi na ce mata. "Ummi bakiɗaya jikin kamar ba nawa ba." "Sannu!" Na koma na daura kaina a cinyarta, wurin karfe biyar ya shigo ya same ni kwance a cinyar tana karatun Alqur'ani, Wildat tana min tausa. Hawaye ne ya zubo min na tashi a hankali na wuce daki bina da idanu yayi. Amai nayi ta kokarin yi amma yaki fitowa haka na dawo dakin na kwanta ina kuka, jin shashekar kukan ysa suka shigo dakin. "Sannu!" Gyada kai nayi ina kara jin kamar zan mutu, dafa goshina yayi ya ji zafi rau. "Ummi tun yaushe bata da lafiya?" Share shi tayi ta ce min. "Bari Sadi ya zo ya kai mu asibiti kin ji!" "Ummi bari na kira Munirah!" "Bana bukatar" yadda ta fada yasa shiru, fita tayi ya zuba min idanun. "Zainaba me ke damunki?" Ban amsa mishi ba, na cigaba da kukan can ta zo ta ɗaukar min mayafi ta d'aga ni muka fita, yana biyo mu ta ce mishi. "Idan kana son na dawo maka da ita kada ka sake ka bi mu, ko kasa a bi mu idan na samu haka zan raba abinda ya haɗa." Wannan iyakar yasa ya hakura haka muka tafi asibiti wnada kamar an san da zuwanmu, muna zuwa aka bani magani gado, cikin abin da bai wuce awa daya ba na sha ruwa da leda daya saura likitan ya hado mu da shi, koda muka isa gidan barci nake ji, a dakin na kwanta barci yayi gaba da ni, ko an gaya mishi mun dawo sai gashi ya zo mai babbar daki ta bashi drip din ta daura min, yayi ta tambayarta amma bata ce kome ba, haka ya zauna a daren yaki tafiya gidanshi. Cikin dare dama tasan ina farkawa niman abinci, ina farkawa na ga kunun gyad'a sai kamshin citta yake kamar me, a hankali na tashi zaune ya ce min. "Sannu!" Gyada kai nayi na dauki kunun da zafi haka nayi ta sha ina gyada kai, ina gamawa na shiga ban daki nayi fitsari da alola nazo nayi sallah Magariba da isha, bayan na gama na zo na kwanta ina azkar. Barci me nauyi ya dauke ni. Washi gari kuwa suka kawo ƙaranshi, irin ai dole su kureta. "Ku da kuke da miji ita Zainaba ina ruwanta? Ku dai ku je ku rike kayanku, ai ta bar muku ne mace idan ta isa mace mai da namiji take gefe tayi facing reality dinta, sai ku ga yana bin ta, ita ba zata bishi ba don ba zata daurawa kanta kishi da hassada ba!" Daga haka suka bar gidan suna ganin ita take daure min takalmin da nake taka su san raina. Asalin yanzu nake laulayi mai irin azabar ciwon nan. Amai yawu da kasala ashe don ban sani ba ne, ranar wata juma'a Abba da Alhaji Mamman Abba yayari suka zo, aka yi ta bawa Mai Babbar daki hakuri akan ta bar ni na koma amma taki. Cewa uffan sai da Abba ya kira ni ya zuba min idanu ya ce min. "Mamana sai ki zo ki zauna anan? Kin manta hakkin da yake kanki ne?" "Kada ka lallabata wallahi ko shi ya ce miki kule ki ce mishi cas, tunda sun kai haka kuma ba zata koma ba!" Da gaske Ummi ta hana ni komawa haka yasa suka tafi ransu a b'ace, ranar Asabar sai ga Baffanta da kanshi ya saka ta haɗa min kayana ta mai da ni, a ranar sun jima suna hira yana bata hakuri da wani laifin da ya mata, kafin ta bar garin ta koma Faransa. Da yamma na koma don haka aka gyara min ko ina, kwanciyata nayi don har zuwa lokacin jikina da kasala, saboda bana son hayaniya rufe kofar da za a shigo daga ɓangaren shi nayi na rufe duk wani abu da zai alakanta ni da kowa, na saka kaina a daki ina fama da kaina. Haka lokaci ya tafi shima yayi nacin yayi magiyar yana tab'a ni zan fara kuka da jin kamar zan mutu. Haka yasa ya kyale. Ranar wata asabar Ilham suka zo ita da mijinta, tana gaya min na musu girki, sai da ta bi matan gidan ta gaisa da su, sannan ta shigo wurina. Ina zaune bayan na gama karatu. "Aunty Fulani kin yi kyau fa!" "Nagode Funmilayo!" Zama tayi muka yi ta hira, Ijlal ta shigo tana ta kallonta yadda ta nutsu ta kuma yi kyau abincin da take ci ta saka hannu a cikin ta ci, da yake bata da kunya ta dauki bowl karami ta zuba abincin ta fita da shi a raina na ce can mata, haka Ilham ta gama yace zasu tafi na shiga na hada mata tsaraba na bata, muka yi bankwana. Wurin karfe bakwai na dare, ihun Nadiyyah ya cika mana gidan, ni dama ba fita nake ba, ina jinsu na zata ita da Mijinta ne, na gyara kwanciyata da kyau. Ihu da salatin ya kaure a gidan nasan an hana ni fita na ja na make. Jin shiga da fita yasa na leka ta window yadda ta daukota yasa gabana ya fadi, Ismaha na ga tayi wani irin doro da ta ga xan fita waje, ta kuma tsare hanyar fitar, tsoro ne ya kama ni bata taɓa yi min haka ba, sai yau maganar Ba Dattijo ya fado min, tuni na koma dakina na zauna, har gari ya wayo ban ji duriyar kowa ba, sai karfe biyu Faruq ya zo ya ce min na zo ana nima na. Haka na saka katon hijab dina na nufi bayanshi tare da Ismaha. Gabana sai faduwa yake, muka nufi parlourn Nadiyyah da iyayenta suna zaune sai kuka take kamar ranta zai fita. Zama nayi a hankali na gaisu babu wnada ya amsa sai mai babbar daki. Ta ce min. "Zainaba ke ce kika yi wannan girkin?" Kallon abincin nayi na d'aga bowl din na saka a hancina, "a'a ni abincin da nayi cennomin jollop rice nayi?" Tasss naji an wanke ni da mari sai da na daina ji da gani, ina d'ago kai Nadiyyah ce, wato ban san me ya faru ba sai ji nayi kamar iska yana tashi a kaina, Daga nan dai an bani labarin na karya hannun Nadiyyah kab'as na koma gefe inji Ummi wai ina huci. Kafin kuma na dafe goshina, ihun Nadiya ya cika parlourn haka yasa Mai babbar daki ta kamo hannuna ta ce min."ina kina lafiya? Kin san me kika yi? Karya mata hannu kika yi?" Fashe da kuka nayi a lokacin shi Takawan baya parlourn shigowar da yayi ya ji irin abinda na aikata a lokacin aka warware min abin da ya faru, kuka nake ina rantsuwa ga shaidar dai na aikata abubuwa da yawa domin na karya mata hannu, sai parlourn ya rikice iyayen Nadiyyah suna rantsuwa basu yarda ba, tsawa ya daka a parlourn yasa kowa ya shiga hankalinsa ya kalle ni ya ce min. "Kina yin abu ina hakuri amma wannan karon kin kai ni inda ban iya juyawa," ya kalli Ummi ya ce mata . "Ki yi hakuri na gaji da fitinar Zainab, na gaji da halinta abin nata ya koma kisan kai, wannan abincin da ta girka ta basu hatta Amiratul Zaitunah sai da ta bawa itama tana can a gadon asibiti ba lafiya ni Salmanu Faris Attahiru Shehu Yayari na sak......! *Alhamdulillahi anan na kawo karshen book 1 wanda aka kwashi gwagwarmayar mayya mai matuƙar al'ajabi kai Jama'a nayi nawa na gama saura ku, yan group ku hada kanku da yan uwanku mu koma Telegram domin no document ba zan baku a wallahi kun ji abinda na fada ba zan baku ba na gaji na gaji na gaji Allah ya bamu ladar hakuri da juna da muka yi ina muku sallama irinta addinin Muslunci assalamualaikum EVERYONE.....* _Book 1 ya zama compelet book 2&3 500₦ hajiyata babu yawa, ki shigo faka-faka ayi da ke! Inji Sa'adu bori ya ce mace kazama bata bori! Nima nace Yan ROYAL POLITICS addict's fans let me led you to Zanzabira..._ ```5921536136 Ramlat Manga Moniepoint``` 08130269641 500₦ Ramlat Abdulrahman Manga Mai_Dambu CE