*SAKAYYAH book 2... Page 1* Spndeɗɗ. Baya Moddibo ya koma. Suuuuuu ya faɗi a sume, cikin sauri Lamiɗo ya tarosa, ya faɗa jikinsa cike da tashin hankali Lamiɗo yace. “Innalillahi ya suma fa Subhanallah!”. Cikin sauri Malam Arɗo ya ƙara sa kusa da Lamiɗo idanunsa akan Moddibo ya shiga kiran sunan sa yana faɗin. “Moddibo!, Moddibo!!, Moddibo!!!”. Ina tuni Moddibo ya sume babu alamar numfashi atare dashi. Abba kuwa kansa ya ɗaga tare da kallon fuskar skeleton M Jameel kana ya maida Idanunsa ƙasa kan takalmin dake sanye aƙafarsa ahankali ya leƙa bayan idanunsa suka sauƙa akan guntun rigarsa da bai gama sauƙa daga jikin skeleton ba jinjina kansa yayi cikin wata dakakkiyar murya ya juya ya kalli Moddibo dake sume kai ya girgiza tare da sakin murmushin da yafi kuka ciwo murmushi da yafi ihu zafi, murmushin da yafi ciwo, Ciwo murmushin da yafi raɗaɗi zafi, ya saki kana ya juya ya kalli sauran mutanen dake tsaye sai ya kuma kalli fuskar skeleton tare da maida kallonsa kan yatsun hannunsa. Cikin wata dakakkiyar murya me ɗauke da tarin raɗaɗi da ƙuna yace. “Uhmmm Jameelu na ne”. Kallonsa ya mayar kan Moddibo da har zuwa lokacin yake. Rungume a jikin Lamiɗo taune lips ɗinsa yayi tare da cewa. “Kai kam Aliyu kahuta, inama ace nima zan sume ko kuma in mace ma gaba ɗaya da hakan yafi min sauƙi”. Cikin sauri ɗaya police ɗin ya juya tare da isa gefen Abba ya riƙe sa cike da alhini da tarin tausayawa yace. “Alhj Bashir kayi addu'a kaji”. Kai Abba ya gyaɗa cikin wata dakakkiyar murya yace. _“Innalillahi wa'inna Ilahi rajiu'n lahaula wala ƙuwwata Illah billahil aliyul Azhim Hasbunallahu wani'imal wakil Allahumma Ajirni fii musibati wa'ahlifli khairan minha La'ilaha Illah anta subhanaka Inni kuntu Minal Zhalimin”_ sune Adduo'in da yake iya maimaitawa afili da kuma ransa. Ori dake tsaye ciki ruɗu da tausayawa yayi saurin ƙarasawa gaban skeleton gawar M Jameel ya ɗauko goran ruwan kana ya dawo tare da miƙawa Lamiɗo yana mai cewa. “Lamiɗo gashi ayayyafa masa”. Karɓa Lamiɗo yayi kana ya buɗe tare da yayyafawa Moddibo dake kwance jikinsa amma ko kaɗan Moddibo bai motsa ba. Kallon Buba Lamiɗo yayi kana yace. “Ori taimaka min mu saka shi cikin Mota”. Kai Buba ya gyaɗa. Ɗaya daga cikin Folisawan ne yace. “Ranka shi daɗe bari mu saka shi”. Ya faɗa tare da kallon ɗan gidansa da Ido ya masa alamar yazo su kama Moddibo ƙarasawa yayi sannan suka ɗauki Moddibo suka sauƙa kasan dutsen, tare da sanya shi abayan Motar Malam Arɗo. Folisawan kuwa ƙara sawa sukayi suka shiga ɗaukar hoton gawar skeleton M Jameel. Bayan sun gama ɗauka tare yan dube-dubensu, da Babbansu da sauran suka saka handglove suka ƙarasa gaban gawar da niyyar sunjanye gawar Babbansun najan Igiyar da aka ɗauɗaureshi ƙasusuwan suka kakkarye tare da zubewa a ƙasa babu ta yanda zasu iya daukarsa Babban su ya umarci Coustable yaje ya ɗauko musu kwali abayan mota kana suka tattara gawar suka zuba acikin kwalin kana suka kwashe takalmansa da wayoyinsa suka saka awata leda. Abba kuwa cikin wani irin yanayi ya nufi cikin jejin yana tafiya ba tare da shi kansa yasan inda ya nufaba. Cikin sauri Lamiɗo ya nufesa tare da riƙe hannunsa cike da tausayawa yace. “Alhj banan zamu bi ba can baya ne, hanyar kazo innu na maka hanyar da zamu bi”. Kai Abba ya gyaɗa tare da bin bayan Lamiɗo baki ɗaya baya cikin nutsuwarsa ya kasa gane shin mafarki yake ko kuma azahirance komai ke faruwa. Bayan sun isa Lamiɗo da kansa ya buɗe masa mota yashiga sannan shima yashiga. Folisawan kuwa kwalin da gawar M Jameel ke ciki suka ɗauka tare da sawa abayan motarsu suka tafi gida. Abba kuwa kallon hanya kawai yake baki ɗaya baya cikin hayyacinsa ganin yanayin da yake ciki ne yasa Malam Arɗo ya fara yi masa Adduo'i yana tofa masa kana yana faɗa afili. Ahankali Abba ya fara sakin Ajiyar zuciya kana yashiga maimaita Adduo'in sannu Ahankali ya fara jin hankalinsa ya fara dawowa jikinsa. Motar da Moddibo ke ciki Ori da police ɗaya ne aciki direct Asibiti suka nufa dashi. Yayin da Motar dasu Abba da kuma gawar M Jameel ke ciki kai tsaye gida suka wuce, suna isa kai tsaye falonsa suka wuce police ɗin ne ya ɗauko kwalin Gawar M Jameel ya shigo dashi kana ya ajiye agabansu. Hajiya Turai dake sashenta tana jin tsayuwar motoci ta fito zuwa falon Abba. Ganin Abba zaune tare dasu Lamiɗo yasa ta nufi gefen Abba cikin yanayin damuwa tace. “Alhj lafiya ya ake ciki Gawar waye kuka samu?”. Ahankali ya ɗago Idanunsa da suka kaɗa sukayi jawur ya kalleta kana yayi ƙasa da kansa cikin raunin murya yace. “Gawar Jameelu na ne!”. Arazane Hajiya Turai ta kallesa zuciyarta na bugawa da masifar ƙarfi Idanunta akansa tace. “Gawar Jameelu kuma!?”. Kai ya gyaɗa mata Cikin tsananin tashin hankali da ruɗu ta fashe da kuka me tsuma zuciya tana furta. “Innalillahi wa'inna ilahi rajiu'n ina gawar yake?”. Da hannu ya nuna mata kwalin dake gabansa. Da kallo tabi kwalin cikin sauri ta sake Kallonsa Idanunta cike da ruwan hawaye tace. “Gawar Jameelu ne acikin kwali haka?”. Kai ya gyaɗa batare daya ɗago kaiba yace. “Shine”. Wani sabon kuka ta fashe dashi tana Girgiza kai Kukanta ne ya fito da Hajiya Karima itama ganin abinda ke faruwa yasa ta fashe da kuka. Acan Asibiti kuwa ana kai Moddibo likitoci suka shiga bashi temakon Gaggawa saidai koda wasa bai farfaɗo ba ganin haka yasa suka dauƙo wani na'ura mai kama da Iron akafara danna masa aƙirji. Amman ina babu alamun zai motsa, sosai likitocin suka dugufa wurin ganin sun cetoshi, a karo na biyu suka kuma danna mishi a ƙirjunshi, amman ina, Dr Lukman ne ya karɓi aikin tare da goggoga jikin na'urar ya manna masa a kirjinsa da ƙarfi. Cikin ikon Allah yaja wani dogon numfashin sake dannawa yayi da karfi wani irin maraitaccen numfashi ya sake ja amma still bai farfaɗo ba sake dannawa sukayi akaro na biyar ne yaja wani dogon numfashi tare da buɗe idanunsa kana yace. “Jyyyyyyy”. Malam Arɗo da bai daɗe da dawowa daga gidan Abba bane, yayi saurin riƙe hannunsa tare da cewa. “Moddibo kayi addu'a”. Duk da cewa baya Cikin nutsuwarsa hakan bai hanashi maimaita duk wata addu'a da tazo bakinsa ba ahankali ya ɗago kansa tare da kallon Malam Arɗo yace. “Malam J ɗina nefa!”. Jinjina kai Malam Arɗo yayi cike da tausayawa yace. “Eh shine Moddibo Allah ya karɓi Jameelu muyi masa addu'a Allah ya karɓi shahadarsa”. Girgiza kai Moddibo yayi tare da cije lips ɗin sa duka biyu, kana ya runtse Idanunsa cikin wani irin yanayi mai wuya yace. “Malam Arɗo mutuwar azaba suka masafa, ɗaure sa sukayi suka ajiye masa goran ruwan agabansa ta yanda yana ji yana gani bashi da damar sha sun barshi da azabar ƙishi”. Kallonsa Malam Arɗo keyi cike da tausayawa yana ganin yanda zuciyarsa ke bugawa da ƙarfi. Cikin wata raunan'niyar murya Moddibo ya cigaba da cewa. “Malam ɗaure sa sukayi suka ajiye masa wayoyinsa agabansa ta yanda yana kallon muna kiransa bashi da damar ɗauka bare yace mukawo masa ɗauki”. Sai kuma ya rintse idanunsa da masifan ƙarfi zuciyarsa na cigaba da buguwa da masifaffen ƙarfi kana yace. “Ɗaure sa sukayi ta yanda yana ganin ga hanyar tsira sai dai bashi da damar kiran wani ya kawo masa ɗauki ɗaure sa fa sukayi ta yanda yana ganin kiran mu amma bashi da damar ɗauka”. Jujjuya kansa ya farayi kamar zautacce hawaye na bin gefe da gefen idanunsa har suna shiga kunnensa cikin Muryan kuka yace. “Ɗauresa fa sukayi ta yanda yana ganin kiran Abbansa bashi da damar ɗauka,Mutuwar azaba da raɗaɗi suka masa da ƙishi fa suka kasheshi”. Kasa ƙarasa maganar yayi kawai ya fashe da matsanancin kuka mai tafiya da numfashi Atake numfashinsa ya ɗauke ya sake sumewa!. Cikin sauri Malam Arɗo ya miƙe tare da kiran likitoci kana ya sanar dasu ya sake suma taruwa likitocin sukayi akansa kana suka shiga bashi temakon Gaggawa da kyar da temakon Allah suka samu ya farfaɗo ganin ya farfaɗo yasa Dr ya masa Alluran bacci Atake baccin wahala ya ɗauke sa. Ajiyar zuciya Malam Arɗo ya sauƙe tare da miƙewa ya fita kana yayi dearling number Lamiɗo yana ɗauka yace. “Ranka shi daɗe yaron nan fa gashi agigice yake baki ɗaya da zaran ya farfaɗo sunan Marigayi Jameelu yake kira, yana kiran sunan kuma zai sake suma!”. Acan gidan Abba kuwa zaune yake afalonsa hannunsa riƙe da waya tunda suka dawo yake zaune awajen ya kasa koda motsawa se kwalin Gawar Jameelu daya zubawa Ido yana jujjuya wayar hannunsa ajiyar zuciya ya sauƙe tare da kiran number Ummi Yana Jin tayi picking ya fesar da numfashi kana yace. “Fatima”. Cike da mamaki Ummi tace. “Abban Jameel”. Jin muryansa. Cikin raunin murya ya sake cewa. “Fatima”. Anutse Ummi ta amsa da. “Na'am”. Runtse Idanunsa yayi kana yasake cewa. “Fatima”. Cikin dakiya Ummi da taji zuciyarta ya tsinke da Masifar ƙarfi tace. “Na'am Abban Jameel ka faɗa min me yasamu Jameelu na sun kira ne ko kuma yaya!?”. Cikin rauni yace. “Hmmm”. ya faɗa tare da katse kiran kana ya fito da Number Malam Ahmad. Malam Ahmad na ɗagawa Abba yace. “Malam kazo da Fatima da yaranta!?”. Cikin tsinkewar zuciya Malam Ahmad dake Bedroom ɗinsa ya miƙe tare da cewa. “Meya faru Alhj Bashir ka faɗa min”. Girgiza kai Abba yayi tare da taune lips ɗinsa kana yace. “Ga gawar Jameelu na agabana”. Cikin tsanananin tashin hankali Malam Ahmad ya dafe bango tare da faɗin. “Innalillahi wa'inna ilahi rajiu'n Allahumma Ajirni fii musibati wa'ahlifli khairan minha”. Katse kiran Abba yayi cikin sauri ya fito falon tsaye ya samu Ummi riƙe da waya a hannunta cikin ƙoƙarin ɓoye tashin hankalin sa yace. “Fatima Lafiya!?”. Ahankali Ummi ta juya ta kallesa tare da cewa. “Yan zun nan Abban Jameel ya kirani, to kuma ya yanke gashi kuma ina ta sake kira naji line Busy”. Da ƙyar ya haɗiye wani abu mai masifar ɗaci kana cikin ƙoƙarin ɓoye damuwarsa yace. “Toh kada ki damu kizo muje muji meke faruwa”. Kai ta gyaɗa tare da cewa. “Toh”. Sannan ta nufi hanyar fita. Kallon Bashir da Asma'u dake tsaye yayi kana yace. “Kuma kuzo mu tafi”. Kai suka gyaɗa kana suka bi bayansa suka fita. Suna isa falon suka samu Hajiya Turai da Hajiya Karima da ƴaƴan Hajiya Karima na kuka cikin sauri Ummi ta ƙara sa shiga falon tare da tsayawa agaban Abba kana tace. “Abban Jameel meye faru?”. Ahankali ya ɗago ido ya kalleta, sai alokacin yaji kuka ya kufce masa ganin Ummi agabansa baki ɗaya ta gigice jikinta na rawa. Cikin rawan murya tace. “Abban Jameel meyafaru!?”. Kasa cewa komai Abba yayi sai kuka da yake tamkar ƙaramin yaro. Da sauri Ummi ta juya tare da kallon yanda su Hajiya Turai ke kuka cikin rawan murya da yanayin tashin hankali tace. “Ku faɗa min mana meke faruwa!?”. Tayi tambayar baki ɗaya ilahirin jikinta na rawa. Asma'u da Bashir dake tsaye Atare suka fashe da matsanancin kuka ganin yanda ƙannen M Jameel ke kuka. Ahankali Malam Ahmad ya matso kusa da Ummi tare da cewa. “Fatima ki zauna”. Girgiza kai tayi kana tace. “Ni bazan zauna ba kafaɗa min abinda ke faruwa”. Cikin sanyin murya Lamiɗo yace. “Maman Jameel kiyi haƙuri ki zauna”. Kallon sa tayi tare da cewa. “In zauna?”. Kai ya gyaɗa mata kana yace. “Eh”. Cike da tausayawa Malam Ahmad ya janyo hannunta tare da zaunar da ita. Abba kuwa kallonta yayi cikin tsanananin fargaba da tashin hankali yace. “Fatima”. Cikin rawan murya da raunin zuciya tace. “Na'am Alhj Bashir”. Cikin sauri Abba ya kalleta wannan shine karo na farko arayuwar sa da yaji ta kira sunan shi kai tsaye. Jinjina kai tayi Idanunta tsaye akansa tace. “Eh Alhj Bashir ka faɗa min menene? kafaɗa meke faruwa”. Rintse idanunsa yayi yana jin kansa na sarawa Araunane yace. “Fatima Jameelun mu”. Kai ta gyaɗa kana tace. “Eh nasani akan Jameelu ne to Menene ya faru?”. Kasa cewa komai Abba yayi kawai sai ya fashe da matsanancin kuka yayin da hawaye ke bin kuncinsa Shar-shar-shar. Cikin raunin murya yace. “Fatima ga Gawar Jameelun mu”. Atake maganar ya daki dodon kunnenta kana ya ratsa ƙwaƙwalwar ta zuwa zuciyarta saurin kallon Abba tayi tare da sakin Murmushi kana ta juya tare da kallon su Hajiya Karima dake kuka cikin wata dakakkiyar murya mai cike da ƙuna tace. “Toh kukan me kukeyi!?, Juyawa tayi tare da kallon Abban M Jameel kana tace. “Har kaima kuka kakeyi!?Haba Alhj Bashir Addu'a ya kamata ka masa amma ba kuka ba!, Su mata suyi kuka kaina kayi Yanzu ina yake?”. Cikin sheshsheƙan Kuka Abba ya nuna mata kwalin da ya tsarsa kana yace. “Gashi can”. Saurin Kallon wajen tayi Zuciyarta na bugawa da masifar ƙarfi still Muryanta adake da wani irin bushewa da hurawar zuciya tace. “Gawar ne kuma acikin kwali”. Cikin wata raunan'niyar murya ya Girgiza kai kana yace. “Kiyi haƙuri kiyi ta maimaita Addu'a”. Ajiyar zuciya ta sauƙe tare da rintse Idanunta kana tace. “Innalillahi wa'inna ilahi rajiu'n Hasbunallahu wani'imal wakin La'ilaha Illah anta subhanaka inni kuntu Minal Zhalimin Allahumma Ajirni fii musibati wa'ahlifli khairan minha³”. Ahankali ta gyara zamanta tare da naɗe ƙafafunta tare da sakin murmushi kana ta fuskanci gabas yayin da Idanunta suka kaɗa sukayi jawur jikinta na wani irin tsuma na tsananin tashin hankali cikin raunin murya tace. “Ya Allah kaine ka bani Jameelu, kai kasa ya zamemini Garkuwa, ya Allah kajiƙan sa da rahma, ya Allah kasa ya huta Alfarman Annabi da Alkur'ani, Allah kayi mana SAKAYYAH akan dukkan waɗanda suka cutar damu ya Allah kayi mana SAKAYYAH”. Kusan a haɗe baki daya mutanen falon suka amsa da Ameen. Wani irin kuka mai tsuma zuciya ne ya kufcewa Asma'u da Bashir musamman Asma'u numfashinta har fisga yake baki ɗaya Falon kaurewa yayi da koke cikin rawan murya Ummi tace. “Ina gawar yanzu Jameelu na ne haka acikin kwali?”. Jinjina mata kai Abba yayi tare da cewa. “Eh shine”. Still Muryanta adake tace. “Wani irin mutuwa yayi da har gawarsa zata ƙankace ya zauma acikin kwali”. Asp dake tsaye ya kalli Ummi cike da tausayawa yace. “Hajiya kiyi haƙuri ya riga daya bushe, shiyasa ana taɓa shi ya kakkarye!”. Ahankali ta juya ta kalli Asp kana tace. “Toh ya akayi kuka tabbatar Jameelu na ne?”. Cike da tausayawa Asp ya ƙara sa gaban Kwalin kana ya buɗe mata ahankali Ummi ta tsirawa jerarrun gabɓan gawar dake cikin kwalin ido ahankali ta sauƙe Idanunta akan zara-zaran yatsun, hannunsa da suka bushe kana ta tsirawa zoben hannunsa ido. Cikin wani irin yanayi na ƙunan zuciya da sadaukarwa tace. “Hmmm!”. Ahankali Asp ya sake nuna mata takalmin M Jameel dake cikin leda da kuma wayoyinsa cikin sanyin murya yace. “Ga takalmansa da kuma wayoyinsa duk agabansa muka samu sun ajiye masa da goran ruwa. Ajiyar zuciya ta sauƙe tare da fesar da numfashi kana tace. “Tabbas Jameelu na ne”. Ahankali ta matsa jikin kwalin sosai tare da sanya tafin hannunta ta rufe kana ta sunkuyar da kanta akan kwalin cikin Muryan ta daya fara karaya tace. “Babana bazan yi maka kuka ba, sannan baza zubar maka da hawaye ba, kana bazan yi maka Ihu da kururuwa ba, amma zan ƙarashe baki ɗaya sauran rayuwata ina maka addu'a, zan ƙare rayuwata da ƙunan rashinka zan ƙare rayuwata babban giɓin rashinka”. Wani irin tausayinta ya ratsa baki ɗaya jama'ar dake falon ahankali Malam Ahmad da Lamiɗo suka sanya hannu tare da share hawayen da suka saƙƙo musu. Cike da rauni Ummi ta cigaba da cewa. “Babana zan ƙare baki ɗaya sauran rayuwata ina maka addu'ar Ubangiji ya karbi shahadarka Allah ya maka SAKAYYAH tun daga nan duniya akan wa anda suka zalince ka har zuwa ranar tashin Alkiyama. Allah Ubangiji yajiƙan ka da rahma Allah ya gafarta maka yasa kahuta”. Cikin sauri Hajiya Turai ta ƙarasa kusa da ita tare da Rungumeta ajikinta kana cikin Muryan kuka tace. “Kiyi haƙuri Hajiya Fatima kiyi shiru”. Kallonta Ummi tayi still Muryanta adake tace. “Idan banyi haƙuri ba Hajiya Turai ya zanyi. Ubangijin daya ɗauke Jameelu shi yabani shi kuma shi ya ɗauke sa kana ya fini sanin wanene Jameelu agareni, sannan ya fini sanin Jameelu Allah ya masa rahma”. Ta ida maganar tare da janye Jikinta daga na Hajiya Turai tare da juyawa ta kalli Abba kana tace. “Ina Moddibo!?”. Tana gama fadar haka tayi baya tare da sumewa. Cikin sauri Hajiya Karima ta mike tare da ɗauko ruwa ta yayyafa mata dogon numfashi Ummi taja tare da buɗe Idanunta kana tace. “Ina Moddibo yake?”. Cike da tausayawa Abba yace. “Moddibo yana asibiti asume tunda abin ya faru daya farfaɗo idan ya kira sunan Jameel zai sake sumewa, yanzu ne da aka samu ya farfaɗo aka masa Alluran bacci”. Araunane tace. “Ku kaini inga Moddibo sannan kada aje abinne Jameelu abari sai Moddibo ya farfaɗo yaga J ɗinsa na ƙarshe ya tabbatar cewa J dinsa tafi ya barsa bari na har abada, idan yaga haka zai dangana ya sawa ransa haƙuri amma yanzu dan Allah ku kaini wajen Moddibo”. Abba ne yace. “Yanzu zaki tafi can?”. Kai ta gyaɗa tare da cewa. “Eh ku kaini wajensa”. Ahankali Malam Ahmad ya miƙe tare da riƙe hannunta suka tafi. Asma'u da Bashir kuwa kuka suka sake fashewa dashi har muryarsu baya fita saboda tsananin tashin hankali. Rintse Idanu Abba yayi cike da tausayawa ya kallesu kana yace. “Ku daina kukan nan kuyi masa addu'a babu abinda Jameelu ke buƙata awajenmu yanzu kamar addu'a. Acan asibiti kuwa Ummi da Malam Ahmad na isa a reception suka samu Malam Arɗo tsaye ganinsu yasa ya ƙara sa kusa dasu kana yace. “Maman Jameelu kiyi haƙuri. Ubangiji Allah ya jikansa da rahma Allah ya gafarta masa Ubangiji ya amshi shahadarsa”. Cikin sanyin murya tace. “Ameen Malam Arɗo ina Moddibo?”. Ahankali ya gyara tsayuwar sa kana yace. “Gashi can yana ciki”.Ya faɗa tare da shiga gaba Ummi da Malam Ahmad na biye dashi. Suna shiga ɗakin Ummi ta zubawa Moddibo idanu dake kwance plat Fuskarsa tayi fayau duk da bacci yake amma tashin hankali da fargaba ne kwance asaman fuskarsa. Ahankali ta riƙe hannunsa acikin nata kana tace. “Moddibo munyi rashi, rashin da baza mu maimaita gurbinsa ba, munyi rashi rashin da har abada ba zamu mance shiba, munyi rashi rashin da saidai namu mutuwar ne zai mantar mana dashi”. Moddibo kuwa duk da Alluran baccin dake jikinsa hakan bai hana shi jiyo sautin muryan Ummi ba. So yake ya farka domin kunnuwansa na sauraronta haka zalika yana iya motsa gaɓɓansa sai dai koda ya buɗe idanunsa baya ganin komai cikin wani irin yanayi ya damƙe hannun Ummi acikin nasa, yayinda zuciyarsa ke cigaba da bugawa da masifar ƙarfi. Kallon Malam Ahmad Malam Arɗo yayi kana yace. “Toh tunda kunzo bari na wuce na faɗawa Kakarsa halin da ake ciki”. Jinjina kai Malam Ahmad yayi tare da cewa. “Ya kamata kam aje afaɗa mata sannan itama ataho da ita”. Kai Malam Arɗo ya gyaɗa kana ya juya ya fita kai tsaye gidan su Moddibo ya nufa yana isa yayi Parking ɗin motarsa kana ya shiga gate din farko ya daga sautin muryarsa tare da yin sallama. Cikin sauri Innayi ta fito ganinsa yasa ta saki Ajiyar zuciya tare da cewa. “Alhamdulillah dama yanzu nake tunanin in kira ka dan. Moddibo tun safe daya fita bai dawo ba, duk da cewa dama yanzu bai cika dawowa da wuri ba”. Ajiyar zuciya Malam Arɗo ya sauƙe kana yace. “Ki zo mutafi”. Saurin Kallonsa tayi kana tace. “Ina zamuje”. Cikin sanyin Murya Malam Arɗo yace. “Wajen Moddibo zamuje yana asibiti”. Da sauri ta dafe ƙirjinta sai kuma ta juya ta nufi cikin gida hijabinta ta ɗauko ta sanya kana ta rurrufe kofofin gidan kafin ta fita. Bayan sun fara tafiya acikin motar Malam Arɗo ya kalli Innayi kana yace. “An samo gawar Jameelu fa!”. Cikin tsanananin ruɗu da tashin hankali ta dafe ƙirjinta tare da faɗin. “Gawar Jameelu kuma?”. Kai Malam Arɗo ya gyaɗa kana yace. “Eh gawar Jameelu aka samu sun kashe sa”. Atake hawaye suka shiga zubowa Innayi cikin tashin hankali da jimami ta saki sassayan kuka tare da addu'o'i. A dai daren wannan ranar haka kowa ya kwana cikin ƙunci da raɗaɗi azuciya. Asp da tawagarsa sun koma gida bayan sun gama dukkan abinda ya dace na bincikensu, haka zalika Lamiɗo ma ya koma gida Abba kuwa kwana yayi da gawar Jameelun sa agabansa batare daya rintsa ba. Asma'u kuwa Hajiya Turai ta jata zuwa ɗakinta Anan ta kwana duk da cewa ba tayi bacci ba. Bashir kuwa aɗakin ƙannen M Jameel ya kwana tare dasu Aɓangaren Moddibo kuwa haka ya kwana cikin wani irin yanayi shi ba bacci ba kuma kuma shiba Ido biyu ba ba kuma a sumeba. Ana kiran Assalatun Farko acikin kunnen Moddibo sannu Ahankali ya fara bude idanunsa da yaji sunyi masifar nauyi har ya sauƙesu akan Ummi dake riƙe da hannunsa Idanunta abushe alamar ko rintsawa ba tayi ba bare kuma bacci. Cikin wata murya mai cike da karaya da kuma rauni yace. “Ummi”. Kallonsa Ummi tayi tare da faɗin. “Na'am Aliyu”. Girgiza kai yayi yayinda zuciyarsa ke cigaba da bugawa da masifar ƙarfi yace. “Ummi J ɗina”. Cike da tausayawa ta rintse Idanunta kana tace. “Aliyu kayi haƙuri”. Cije Lips ɗinsa yayi tare da damƙe hannunta acikin nasa kana yace. “Ummi J ɗina”. Jinjina kai tayi tare da sauƙe ajiyar zuciya tace. “Kayi haƙuri kaje kayi sallah duk abinda kake ji Aranka kana so ka faɗa min ka faɗawa Ubangiji”. Cikin sauri Malam Ahmad dake tsaye ya ƙara so bakin gadon tare da riƙe hannun Moddibo cikin sanyin murya yace. “Kayi haƙuri kaje kayi alwala”. Kallon Malam Ahmad Ummi tayi kana tace. “Toh ni yanzu zan tafi gida”. Girgiza kai Malam Ahmad yayi tare da cewa. “A'a ki bari mu tafi gidan Alhj Bashir yanzu”. Girgiza kai tayi kana tace. “A'a mu tafi gidanmu dai”. Girgiza mata kai yayi kana yace. “A'a gidan Alhj Bashir zamu je acan fa za ayi jana'izar mu tafi can ɗin!”. Shiru kawai Ummi tayi ahankali. Moddibo da har yanzu hannunsa ke cikin nata yace. “A'a Ummi dan Allah muje gidan Abba”. Kai ta gyaɗa masa cikin sanyi tace. “Toh shikenan”. Batare da an sallamesu ba suka fita Moddibo da Malam Ahmad suka shiga gaba Ummi tashiga baya Anutse Malam Ahmad yayiwa motar key kana yaja suka bar Asibitin kai tsaye gidan Abba suka nufa suna isa Malam Ahmad ya danna hong ta cikin ƙaramin ɓulin. Mai gadi ya leƙa jin ana ta danna hong ganin motar da tazo jiya da safe ne yasa ya koma cikin gida tare da sanarwar Abba yaga motar da jiya tazo yauma ta dawo. Kai Abba ya gyaɗa kana yace. “Eh kaje ka buɗe musu Maman Jameel ne yanzu aka sallame su daga asibiti kaje ka buɗe musu”. Kai ya gyaɗa sannan ya buɗe musu gate din suka shiga bayan Malam Ahmad yayi Parking suka fito kai tsaye falon Abba suka shiga. Zaune suka samesa shi kaɗai a falon hannunsa riƙe da Carbi ya tsirawa kwalin Gawar Jameel Ido. Ahankali Ummi ta ƙarasa tare da zama agefen kwalin shima Moddibo zama yayi agefen kwalin Malam Ahmad ma ya zauna agefen kwalin sai ya zamana sun saka kwalin Atsakiyar su. Moddibo kuwa kallon kwalin yayi kana ya kalli Ummi cikin raunin murya yace. “Ummi yanzu J ɗinane aciki?. Ummi da gaske J ɗina ne ya rasu!?”. Kai Ummi ta jinjina kana tace. “Da gaskene Moddibo, tabbas Jameelu ne yarasu Jameelu ya tafi yabar mu bari na har abada, ba zamu sake ganinsa ko jin sautin muryarsa ba sai dai ahoto”. Girgiza kai Moddibo yayi tare da ɗaura kansa akan kwalin ya fashe da wani irin kuka me tsuma zuciya cikin sheshsheƙan Kuka yace. “Yanzu shikenan J ɗina mun rabu har abada bayan yana burin yin Aure ya zauna gida ɗaya da Ummi da ƙannensa yanzu shikenan wannan burin ya tafi”. Ya sake Rungume Kwalin tare da cewa. “Yanzu shikenan J ya tafi ya barni shin dawa zan rayu duk wani farin ciki ne da walwala na J ɗina ne shin waye zai fahimcini a duniya? J ɗina ne kaɗai yake iya fuskarta halin da nake ciki shikenan sun rabani da aminina kuma farin cikina!”. Wani irin tausayinsa ne ke ratsasu Abba kam kasa daure wa yayi ya sunkuyar da kansa ƙasa hawaye na zuba. Cikin sheshsheƙa Moddibo ya ɗago kansa tare da kallon Ummi idanunsa cike da ruwan hawaye yace. “Shikenan Ummu sunyi mai kisan gillah, sun hanashi shan ruwa, ya mutu da kishi da begenmu, yana ganin muna kiransa amma bashida damar ɗauka, Ummi ashe duk kiran da mukewa J yana kallon kiran mu!”. Sai kuma ya kife kansa akan kwalin hawayen sa na sauka akai yace. “Ummi J yana ganin kiran mu amma bazai iya ɗagawa ba Ummi sun azabtar da J ya mutu da tsananin begenmu da muradin son kasancewa damu Ummi sun cutar da J mutumin da koda ƙwaro baya iya cutarwa bare bil adam shin wani irin zunubi suka aikata!”. Jin ankira assalatu yasa Malam Ahmad sauƙe ajiyar zuciya tare da cewa. “Moddibo kayi haƙuri ku tashi muyi alwala mu tafi masallaci”. Ahankali Moddibo ya ɗago kansa akan kwalin daya jiƙe da hawayensa cikin ransa yace shikenan J ya tafi yabarni bari na har abada shikenan ni kaɗai zan rayu. Hajiya Turai ce ta shigo falon tare da jan Ummi suka tafi ɗakinta Anan sukayi sallah. Dole Gawar M Jameel yanda ya kasance a kakkarye ahaka aka yayyafa masa ruwa madadin wonkan kana aka kaisa makwancinsa na gaskiya. Jana'izar data samu halarta ɗumbin jama'ar domin kafin gari ya waye mutuwar ta zagaye cikin Gembulan da kewayenta har Taraba Yola da dai sauransu. Rayuwa tayiwa duk wani makusancin M Jameel ƙunci da zafi musamman Ummi, Abba, Moddibo, Asma'u, Bashir daga Jiya zuwa yau sunyi wani masifaffen ramewa kallo ɗaya zaka musu kasan cewa suna cikin tsananin ƙuncin rayuwa musamman Moddibo baki daya ya fita cikin hayyacinsa duk ya gigice ya sake zama wani shiru. Misalin ƙarfe biyu na rana bayan andawo daga sallar jana'izar M Jameel Lamiɗo ya koma gidansa kai tsaye falon Mommy ya shiga bakinsa ɗauke da Sallama. Anutse Mommy da Khausar dake zaune suka amsa masa Sallamar. Cike da kulawa Mommy tace. “Sannu da zuwa yinin yau duk baka nan sau biyu ina zuwa sashenka”. Zama yayi akan 3sitter tare da sauƙe ajiyar zuciya kana ya jingina bayansa da jikin kushin ɗin tare da lumshe idanunsa kana yace. “Eh yanzu na dawo daga jana'iza”. Cikin sauri ta kallesa tare da cewa. “Jana'iza kuma?”. Kai ya gyaɗa mata tare da cewa. “Eh”. Gyara zama tayi tare da faɗin. “Janaizar waye!?”. Ajiyar zuciya ya sauƙe tare da dafe kansa kana yace. “Janaizar Jameelu”. Cikin sauri Khausar ta dafe ƙirjinta tare da kallon Lamiɗo kana tace. “Abbah waye”. Kallonta Lamiɗo yayi kana yace. “Malam Jameelu”. Cikin tashin hankali Mommy tace. “Innalillahi wa'inna ilahi rajiu'n Jameelu Yayan Asma'u”. Kai Lamiɗo ya gyaɗa kana yace. “Eh shi ɗin dai Allah ya masa rasuwa”. Cike da kaɗuwa tace. “Innalillahi Ayyah Ummin Asma'u Allahu Akbar duniya yanzu yaron nan kashesa sukayi”. Khausar kuwa tunda ta dafe hannunta aƙirji ta kasa koda ƙokƙwaran motsi ne wani irin bugawa da masifaffen ƙarfi zuciyarta keyi. Atake wani irin kuka mai tsuma zuciya ya kufce mata cikin sheshsheƙan kuka mai cike da tausayi da tashin hankali tace. “Abba Yaya Jameel ya rasu!? Abba kashe Yah Jameel sukayi? Abba me yayi musu da zasu kashesa, suka rabasa da rayuwarsa”. Kai ya gyaɗa mata kana yace. “Eh Khausar sun kashesa kisa mafi ciwo". Sau kuma ya zayyane musu yanda suka samu labarin har suka je wajen da kuma yanda suka samu gawar. Cike da tausayawa Khausar ke jujjuya kai tana cigaba da kuka yayinda numfashinta ke sarƙewa. Kallon Mommy da hawaye ke kwaranya daga idanunta Lamiɗo yayi kana yace. “Tun jiya ne, ai muka samu gasar, ban dai faɗa muku bane, dan kada in hanaku bacci. Yanzu ku shirya anjima idan anyi Sallar La'asar zan kaiku gidan kuyi musu ta'aziyya”. Cikin muryan kuka Mommy ta gyaɗa masa kai cike da rauni tace. “Ayyah Ummin Jameel ta ɗandani mutuwa me raɗaɗi da ƙunan zuciya”. Ta faɗa tana tuno Ramadan domin ko Rasuwar Ramadan bata samu tayi kuka haka ba bayan Lamiɗo ya sake rarrashin sune ya miƙe ya nufi sashen Hajiya Bunayya ya sanar mata. Khausar kuwa Kuka takeyi tamkar zata mace. Bayan anyi sallar La'asar Lamiɗo ya ɗebe su suka tafi gidan Abba. Suna zuwa falon Hajiya Turai suka nufa Cikin gidan da falon cike yake da mutane ƴan ta'aziyya duk wanda yaji rasuwar M Jameel da kuma yanda aka samu gawarsa saiya zubda hawaye tare da la'antar wa anda suka aikata masa haka. Asma'u dake gefen Ummi zaune Idanunta cike da hawaye tana ganin Khausar ta fashe da sabon kuka kana ta miƙa mata hannu cikin sauri Khausar ta kamo hannunta tare da zama gefenta ta. Rungume juna sukay tare da fashewa da wani irin kuka mai tsuma zuciya. Mommy da Hajiya Bunayya kuwa kusa da Ummi suka zauna. Mommy na Kallon Ummi taji wasu sabbin hawaye sun zubo mata cike da tausayawa Mommy tace. “Ummi Sannu”. Sunkuyar da kai Ummi tayi cike da dauriya tace. “Toh ya zamuyi Aysha ya zamuyi da hukuncin Ubangiji. Jameelu ya riga mu gidan gaskiya ya tafi ya barni da gurbin da bansan ya zai cikeminba”. Kai Mommy ta gyaɗa tare da cewa. “Kiyi haƙuri Ummi”. Kasa ƙara sawa tayi sabida kuka yaci ƙarfin ta kawai saita kife kanta gefen Ummi ta shiga rera kuka. Ajiyar zuciyar Ummi ta sauƙe cikin sanyin murya me ɗauke da ƙuna tace. “Kiyi haƙuri Aysha haka Ubangiji ya tsara bamu isa muja da lamarinsa ba addu'ar mu suke buƙata muyi musu addu'a Allah ya gafarta musu”. Cikin sheshsheƙa Mommy tace. “Ameen”. Ahankali Mommy ta juya suka gaisa da Hajiya Turai da Hajiya Karima sannan da ƙannen Abban Jameel Hajiya Maryam da Hajiya Fa'iza suka yi musu ta'aziyya. Khausar dake Rungume da Asma'u cikin Muryan kuka tace. “Asma'u yanzu da gaske Yah Jameel ya rasu shikenan ya tafi ya barmu!”. Kai Asma'u ta gyaɗa tare da cewa. “Da gaske Khausar Yah Jameel ya rasu shikenan gatanmu ya rasu rufin asirin mu ya tafi garkuwan mu ya barmu Inuwarmu wajen fakewar mu ya gushe, bangon da muke jingina muji daɗi ya fadi ƙasa”. Kasa ƙara sawa tayi kawai ta fashe da kuka me tsuma zuciya. Cikin sauri Ummi ta girgiza mata kai Araunane tace. “Kul Asma'u!,Kada ki faɗi haka kada kiyi butulci ga Ubangiji domin shi ya bamu Jameelu kuma shi ya ɗauke mana shi kuma zai jibanci laluranmu muddin mukayi tawakkali”. Innayi dake gefe ta matso kusa da Asma'u da Khausar ta janyosu jikinta tare da ɗaura kansu akan cinyarta cikin Muryan rarrashi tace. “Kuyi haƙuri kuyi masa addu'a”. Ahankali Khausar ta ɗago tare da kallon Innayi kana tace. “Innayi yanzu shikenan Yah Jameel ya tafi ya barmu har abada baza ku sake ganinsa ba!? Bazai sakeyi mana nasihaba, bazai sake neman al'farma a wajenaba ashe Yah Jameel Wasiyya yayi ta barmin a wancar ranar”. Shafa kanta Innayi tayi kana tace. “Khausar kada kiyi kuka muyi masa addu'a shine abinda yake buƙata awajenmu kana mu cika masa dukkan wasiyar daya bar mana”. Kai Khausar ta gyaɗa kana ta cigaba da kuka mai ciwo har Idanunta suka kumbura. Sai Bayan sun idar da Sallar Maghariba kafin Lamiɗo ya ɗebe su suka tafi A wannan daren ranar baki ɗaya haka suka kwana cikin ƙunci zuciya da alhini Moddibo kuwa baya um bare Um-um ko awajen zaman makoki idan akace masa sannu baya magana saidai kallo sai ance Allah ya jikansa kafin yace. “Ameen ya Allah Nagode”. Iya abinda yake iya faɗi kenan. Haka rayuwa tayi musu ƙunci da ɗaci haka aka ɗauki tsawon kwanaki bakwai ana zaman makoki har awannan kwanaki kullum cikin gida da waje a cike yake da masu zuwa ta'aziyya. Washe garin rana ta takwas da safe Moddibo na fita bai nufi ko ina ba sai gidan Ummi bakinsa ɗauke da Sallama yashiga falon zaune ya sameta hannunta riƙe da carbi ta zubawa waje ɗaya ido. Jin Sallamar sane yasa ta ɗago kanta tare da tsira masa Ido agefenta ya zauna. Cikin sanyi tace. “Babana”. Ahankali yace. “Na'am Ummi”. Cike da tausayawa Ummi tace. “Babana kalli yanda ka sake dawowa fa yaushe zaka sawa ranka dangana ne? Kadafa muyi abinda Allah bayaso”. Batare da yace Uffan ba yayi ƙasa da kansa yana jin wani irin zafi azuciyarsa. Jin muryarsa yasa Asma'u dake Bedroom ta fito tare da zama agefensa kana ta gaishesa. Ahankali Moddibo ya juya ya kalli Ummi kana yace. “Ummi yanzu a Duniya babu abinda nake buri daya wuce ingano su waye suka sace J sannan suka yi masa kisan gillah ina so insani. Ummi inaso inyi bincike akai ina so inga lallai a hukunta su kwatankwacin zalinci da suka mana”. Ajiyar zuciya Asma'u ta sauƙe tare da cewa. “Aikuwa Yah Moddibo Khausar tana da dan abinda ta sani. Domin ranan da muka rabu da Yah Jameel na karshe aranan ne ya maida Khausar gida kuma tace mana. Taga wata mota na binsu. Ajiyar zuciya Ummi ta sauƙe kana tace. “Amma Babana Meye amfanin bincike bayan sun kashesa!?”. Cikin sauri yace. “To ai Ummi nan nema yake da amfani tunda suka kashesa dama mun biye musu ne saboda munji tsoron kada su kashesa shiyasa mukabi tsarinsu!”. Girgiza kai Ummi tayi kana tace. “Toh amma dai ni inaganin barin shi yafi A'ala kada kai ɗinma da ka rage mana su cutar mana da kai”. Sam Ummi ta rigada ta saki komai na duniya shiyasa duk yadda yaso ayi mgnar a sake buɗe file din binciken taki. Fahimtarsa bazata yardabane yasa ya nuna mata ya hakura. Kallon Asma'u yayi tare da miƙewa kana yace. “Asma'u zamuyi magana”. Kai ta gyaɗa sannan ya fice. Yau ya kama sati biyu da rasuwar Ramadan wanda yayi daidai da kwanaki sha biyu da jana'izar M Jameel. Acan gidan Lamiɗo kuwa da misalin karfe sha biyu na rana Hajiya Ruƙayya da Mommy da kuma Khausar na zaune afalo suna hira kamar daga sama suka jiyo Sallamar Hajja Nana da faɗin. “Assalamu Alaikum”...! *Kada kyiwa labarin bahagon fahimta. Wasu abubuwa na cikin Labarin gaba ɗaya gaskiyane ya faru da gaske. Ina mai roƙonku da Allah kuyiwa Jameel Addu'o'i Allah ya jiƙamsa da rahama ya kuma toni asirin waɗanda sunka saceshi suka kasheshi kisa mai muni. Ku sashi a addu'o'i ku, domin Wallahi tallahi rasuwar Jameel gsky ne kuma ya faru, da gaske wanda nasan mafi akasarin mazauna Adamawa zasu san labarin rasuwar Jamilu matashi mai Kekkyawan ɗabi'un sun kashewa sun bar mahaifiyarsa da ƙunshin a zuciya, sun sa mahaifinshi a rauni mai ciwo. Yah Allah ka jiƙan Jamilu kayi masa rahama da gafara, ka tausashi zuciyar iyayensa ka ƙara zamewa mahaifiyarsa Gatan* 🤝🏻KADA KUMA KU DAMU ZAKUSHA MAMAKIN YADDA LABARIN ZAI SAKU FARINCI DA SHAUƘI ZAKUSHA MMKIN YADDA LAMARIN ZAI BADA CITTA, KU DAI KU BIYONI KUSHA LABARI, WACCE BATA BIYA TA BIYA. By *GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 2* Spbnɗettett. Cikin ɗan sakin fuska Mommy ta miƙe tare da cewa. “Wa'alaikum Salam Hajja Nana sannunku da zuwa”. Hajja Nana na zama aɗaya daga cikin kujerun falon tace. “Yawwa Aysha sannunki”. Cike da farin ciki Khausar ta miƙe tare da riƙe hannun Dije kana ta jata suka zauna akan 2sitter. Murmushi Mommy tayi tare da juyawa ta shiga kichen. Ta kawo mu abin taɓa, Fuska ɗauke da murmushi Khausar dake riƙe da hannun Dije ta juya tare da kallon Hajja data zuba mata Ido, cikin sanyi tace. “Maraba Hajja Nana ya gida ya Baffa Liman, Baffa Jauro,Baffa Sadu, Baffa, Garga Yaya Sadik? Duk kowa da kowa dai”. Harara Hajja Nana ta watsa mata kana tace. “Sai yanzu kika ganni wacce ta dameki ai gashi tun shigowarta kika jata jiki, kuke gaisawa idan kin matsu da sanin yanda suke sai kije ki duba su da kanki”. Uhum kawai Khausar ce tare da loggobar da kai dan har yau bata dawo dai-dai ba cikin sanyi tace. “Kai wannan tsohuwa ke dai akwai ki da kishi, da mita ina ce dai yanzu gashi na gaishe ki amaimakon ki amsa shine sai kin cakaleni”. Riƙe haɓa Hajja Nana tayi tare da maka mata Harara kana tace. “Yo ki riƙe abinki mana ko wata tsiyar gaisuwar ki zai min?”. Ta ida maganar tare da sauƙa ta ɗauki Cup ɗin tea da Mommy ta zuba mata kana ta kurɓa”. Taɓe baki Khausar tayi tare da cewa. “Oho dai ai ko bazai miki amfani ba kin nema bare ma amfanin zai miki”. Mommy da fitowarta daga kichen kenan tayiwa Khausar alamar tayi shiru kana ta zauna gefen Hajja Nana cike da girmamawa ta gaisheta tare da tambayar mutane gida. Miƙewa Khausar tayi tare da riƙe hannun Dije tace. “Zo mushiga ciki”. Saurin Kallonta Hajja Nana tayi tare da faɗin. “Dawo ki zauna”. Tsayawa tayi tare da kallon Hajja Nana still hannunta na riƙe da Dije tace. “Toh me kuma zan miki?”. Sassauta murya Hajja Nana tayi tare da faɗin. “Ke kam ki dawo ki zauna mana”. Sake hannun Dije tayi tare da tsare Hajja Nana da ido kana tace. “To wai mai zan miki zamuje muyi hiranmu irin na ƴan Uwanta kema kuyi hiranku mana ko sai dole na zauna ne?”. Harara Hajja Nana ta maka mata tare da cewa. “Wato ke dai daga zuwana sai kinsa mun raba hali, ko ba a isa ace yi kiyiba sai kinyi musu?”. Kallon Khausar Mommy tayi tare da cewa. “Ke dai ki dawo ki zauna mana koma menene ai zaki ji”. Kai ta gyaɗa tare da janyo hannu Dije suka zauna gefen Mommy ya zamana Khausar na fuskantar Hajja Nana. Hajja Nana kuwa zamanta ta gyara tare da fuskantar Mommy Cike da isa, gadara, taƙama, Iko, kana da Power da take jin tana dashi akan Khausar da kuma rigima irin ta tsofaffi tace. “Alhamdilillah mun godewa Allah daya nuna mana lokacin da Khausar ta gama karatu lafiya”. Cikin sauri Khausar ta kalleta tare da cewa. “An gama karatu lafiya ko kuma anfara taka matsayin karatu? Ko tsakiyar karatu ma naje ne bare akai ga maganar gamawa?”. Wani kallo Hajja Nana ta watsa mata tare da cewa. “Karatun ƙa'ida kam nasan angama shi tunda kinyi haddar Alkur'ani kin sauƙe sannan kinsan, Ahallari, Kinsan ishmawi, Kinsan Fiqhu, Kinsan Arbauna, Kinsan Sira da sauransu yanzu wani karatu ya rage miki”. kallonta kawai take sai data gama jerawa kafin tace. “Karatu kam wanda ya ragene yafi yawa aisharan fage kawai nayi acikin karatu”. Harara Hajja Nana ta watsa mata cikin yanayin zafinta tace. “A'a sannu Al-huda-huda sarkin karatu dole kika ce sharen fagi kikayi mana, tunda kin samu anbarki kinyi wannan ɗin”. Sake baki Khausar tayi tare tura baki kana tace. “Ikon Allah dana samu anbarni nayi da mekike nufi kenan, ko kuma dama kece zaki tsara min abinda zanyi?”. Gyara zama Hajja Nana tayi cikin ƙanƙance Ido tace. “Ke ko kunya bakya ji dube ki fa duk kin gama girma agida shekarunki kusan Ashirin ai wannan ma taumaka miki za'ayi dan kin gama tsufa”. Buɗe baki Khausar tayi tare da kallon kanta kana ta kalli Hajja Nana cike da Isa Hajja Nana tace. “Kalleni da kyau yo ƙarya na miki, ƙannen bayanki nawa aka Aurar wasu da yara bibbiyu wasu kuma ɗaddaya ke kam wannan wani sai dai yace bazawara ce ke dan kin gama girma”. Wani kallo Khausar ta mata tare da cewa. “A'a Hajja Nana ya isa haka cin fuska dan wlh bazan juraba.Wanda suka fini dubu nawa ne basuyi Aure ba, sai dai idan A Rugar kune ake irin wannan Auren, amma nikam yanzu ma nayi ƙarama da Aure. Mommy kuwa kallon Khausar tayi tare da ɗaga mata hannu kana tace. “Haka naki Khausar kiyi mana shiru”. Sunkuyar da kanta ƙasa tayi batare da ta sake cewa Uffan ba kawai dai tasan in ba ita ke tare Hajja Nana ba Mommy kam ba abinda zatace tanaji tana gani za'a tauyeta. Hajja Nana Khausar ta nunata da ɗan yatsa tace. “Ki kiyayeni bada ke nake magana ba fitsararriya mara kunya!”. Gyara zama Khausar tayi tare da juya mata manyan Idanunta da kawar da kai gefe. Murmushi Dije dake gefen Khausar tayi tare da riƙe hannun ta da ido tayi mata alamar ta daina. Gyaran murya Hajja Nana tayi tare da cewa. “Aysha Ni dake nake magana bada Khausar ba, ya batun maganar da mukayi tunda Allah yasa tagama yanzu, sannan makon daya gabata Baffanta yazo daga Adamawa aranan daya zo aranan ya koma”. Sai kuma ta kalli Khausar tare da watsa mata Harara kana ta maida kallonta kan Mommy dake sauraronta tace. “Toh dama ace yazo da niyyar kwana zamu ƙara so nan, ayi magana to amma ke me kikace tsakaninta da Aliyu ɗan Uwanta!?”. Ahankali Mommy ta sunkuyar da kanta ƙasa kana tayi shiru cikin yanayin sanyinta da Kawaici, da mutumtaka da kuma kamala tace. “Toh Hajja Nana wannan magana duk yanda kuka zantar ai hakane Baffanta shine me Aurar da ita, dan haka duk abinda ya yanke akanta shine dai-dai”. Jinjina kai Hajja Nana tayi tare da tura kallabin kanta kana ta gyara zamanta cikin jin daɗi tace. “Shima yace min Insha Allah nan da wata ɗaya ko sati uku zai zo idan ya samu sarari zaizo su zanta da Uban goyon yarinyar, shima abashi mutuncinsa tunda shi ya raineta tun tana da wata wata uku shi yamata komai”. Kai Mommy ta gyaɗa tare da faɗin. “Bakomai duk abinda kuka tsara yayi Idan har Auren Khausar da ɗan Uwanta Al'khairi ne Allah ya tabbatar mana da alkhairinsa”. Cikin sauri Khausar ta tura bakinta tare da cewa. “Ni dai bana sonshi kuma ke dai Mommy ayita Addu'ar alkhairi”. Wani kallo Mommy ta watsa mata alamar rufe min baki, shiru Khausar tayi tare da sunkuyar da kanta ƙasa Mommy kuwa kallon Hajja Nana tayi cikin sanyin murya tace. “Ni dai Allah ya tabbatar da al'khairi idan al'khairi ne Allah ya tabbatar ya kuma zaɓa musu abinda yafi zama al'khairi atsakanin su. Gyara zama Hajja Nana tayi kana tace. “Ammen,Kuma Insha Allahu ma alkhairi ne”. Kai Mommy ta gyaɗa tare da cewa. “Adduar da mukeyi kenan”. Miƙewa Khausar tayi tare da riƙe hannun Dije da alamun ɓacin rai tace. “Dije mu tafi”. Harara Hajja Nana ta watsa mata tare da sake tura daurin Kallabinta gaba kana tace. “Aikuwa wannan magana ya zama dole ki saurareta tunda batu ne na Aurenki akeyi”. Cikin ƙankance Ido Khausar tace. “Nifa bazanyi Aureba ehe ke baki da aiki sai ƙaƙale ƙaƙalen magana ina ruwanki da batun Aurena!?”. Afusace ta kalleta kana tayi Ƙwaffa tare da cewa. “Aikuwa dan Ubanki nike da ruwa dake kuma dole kiyu Aure”. cikin tsirawa Hajja Nana ido tace. “Amma dai na faɗa miki ki daina zagin mahaifina Aure kuwa idan Allah ya nufa zanyi amma ba wanda kike cewa ba kam!?”. Ajiyar zuciya Hajja Nana ta sauke kana tana kallonta bako ƙyaftawa sai kuma ta sauƙe ajiyar zuciya tare da cewa. “To wa kike so ki Aura?”. Juya ido Khausar tayi tare da cewa. “Aini nasan wanda zan Aura, kuma dan haka babu ruwanki dani sai kace ke lokacin da zaki yi Aure zaɓa miki wanda zaki Aura akayi ba ke kika zaɓa da kanki ba!”. Girgiza kai Mommy tayi tare da nunawa Khausar hanya da hannu alamar tabar wajen ita har ga Allah bata so ma Hajja Nana ta tsaida Khausar a cikin mgnar ba in bana tsohuwaba taya zata tsaida Khausar bayan tasan yadda suke da juna. Tura baki Khausar tayi tare da jan hannun Dije dake murmushi sam bata gajiya da kallon Dramer Khausar da Hajja Nana. Khausar da Dije na isa ƙofar Bedroom ɗin zasu shiga Akuma dai-dai lokacin Asma'u tayi sallama cike da ladabi tsugunna agaban Mommy ta gaisheta Cike da kulawa Mommy ta amsa tare da tambayarta ya Umminta ta amsa da tana lafiya. Kana ahankali ta maida kallonta kan Hajja Nana dake cin Inabi tace. “Hajja Nana inayini fatan kunzo lafiya?”. Kai Hajja Nana ta gyaɗa tare da cewa. “Lafiya lau Alhamdulillah Allah ya miki albarka kar dai ki riƙa ɗaukar hallayar wasu ƙawaye na tsiwa”. Ɗan murmushi Asma'u tayi kana cikin sanyi ta gyaɗa kanta Khausar dake tsaye bakin ƙofa ta wani ɓata fuska tare da kawar da kai gefe. Miƙewa Asma'u tayi ta nufi wajensu Khausar suka shiga Bedroom cikin ɗan sakin fuska da sanyi Asma'u tace. “A Dije sannu da zuwa ya gida ya mutanen Jauro yaya!?”. Murmushi Dije tayi cikin yanayin sanyin ta tace. “Duk lafiya lau?”. Kallon Dije Khausar tayi kana cikin sanyin tace. “Ayyah Dije yayan Asma'u Malam Jameel Allah ya masa rasuwa kwanan nan ƴan Kidnapping suka kashesa!”. Cike da tausayawa Dije tace. “Ayyah Ubangiji Allah yajiƙan sa da rahma sukuma Allah ya tona musu asiri”. Atare Asma'u da Khausar suka amsa da. “Ameen”. Asma'u kuwa Idanunta ne suka ciko da ruwan hawaye. Cikin sanyi Khausar ta dafa kafaɗar ta kana tace. “Dan Allah Asma'u kiyi haƙuri kin sani babu abinda Yah Jameel ke buƙata awajenmu face addu'a Insha Allah Yah Jameel na cikin rahamar Allah”. Jinjina kai Asma'u tayi kana cikin sanyin murya tace. “Insha Allah muna yi kuma zamu cigaba dayi”. Miƙewa Asma'u tayi tare da kallon khausar cikin sanyin murya tace. “Toni zan tafi”. Da sauri Khausar ta ɗago kanta cike da kulawa tace. “Sauri-sauri haka”. Kai Asma'u ta gyaɗa tare da lumshe Idanunta cikin sanyin murya daya zame mata jiki tace. “Wallahi gidan Innayi nake son zuwa dama na biyo ne akan ince muje ki rakani kuma sai na ganki da baƙuwa, shiyasa nayi shiru bance komai ba”. Ajiyar zuciya Khausar ta sauke tare da tsira mata ido cikin fesar da numfashi tace. “Ayyah wallahi kuwa badan baƙuwar ba ai da naje na rakaki amma lafiya kuwa?”. Kai Asma'u ta gyaɗa tana gyaran zaman hijabinta tace. “Eh Ummi ce ta aikeni wajen Innayi akan Inje wajen. Yaya Moddibo yau kusan sati kenan bai sake zuwa gidanmu ba sannan kuma Innayi ma ta kirata tana faɗa mata ko cikin gida baya fita”. Jinjina kai Khausar tayi cike da tausayinsu tace. “Allah sarki Malam Moddibo dole ya shiga cikin tashin hankali da alhinin rashin. Yah Jameel insha Allahu jinin Yah Jameel da hakkinmu ba zai taɓa bari wannan mutanen su samu salama acikin rayuwarsu ba!”. Kai Asma'u ta gyaɗa cikin sheshsheƙan Kuka tace. “Tabbas sun cutar da rayuwar mu, cuta mafi muni sun zalunce mu kana sun ɗauke mana duk wani farin ciki da walwalarmu. Yah Jameel shine Komai namu Yah Jameel shine fitilar dake haska zukatanmu amma dare ɗaya suka rabamu da wannan hasken kuma jigonmu”. Cikin sanyi da tausayawa Dije tace. “Asmau'u kiyi haƙuri Allah baya zalunci sannan baya bari ayi zalunci da sannu Ubangiji zai fallasa asirin wanda suka aikata wannan ta'asar sannan sai sun wulaƙanta wulaƙanci mai muni insha Allah”. Cikin sanyi da Khausar da su kaji mutuwar ya dawo musu sabo suka hada baki wajen cewa. “Ameen”. Miƙewa Asma'u tayi tare da faɗi. “Bari na tafi dan Ummi tayi ta kiran wayarsa baya ɗauka sannan itama Ummi baki daya bata jin daɗin jikinta sosai ta dawo tamkar majinyaciya. Khausar sai kinga gidanmu baki ɗaya duniyar bata mana daɗi”. Cikin sanyin da rarrashi Khausar tace. “Ayyah Asma'u am haka rayuwa ta gada Ubangiji Allah ya jikan Yah Jameel da rahma mu kuma Ubangiji yasa mana dangana azuciyarmu sannan mu cigaba dayi masa addu'a gatan da zamu nuna masa kenan”. Kai Asma'u ta gyaɗa kana tace. “in sha Allah, na tafi”. Kai Khausar ta gyaɗa sannan ta kalli Dije tace. “Muje mu rakata”. Miƙewa Dije tayi sannan suka fita bayan Asma'u ta yiwa Mommy da Hajja Nana sallama har bakin hanya suka rakata saida ta samu adaidaita ta hau sannan suka koma. Asma'u na isa gidan direct Sashen Innayi ta nufa zaune ta hango Innayi kan barandar ta tayi tagumi da hannunta na dama jin anɓude ƙofa yasa tayi saurin ɗaga kanta ganin Asma'u yasa ta saki Ajiyar zuciya. Cikin sanyi Asma'u ta ƙarasa tare da zama agefenta cikin sanyin murya tace. “Innayi”. Numfashi Innayi ta fesar tare da tsira mata ido cikin alamun damuwa tace. “Na'am Asma'u kin zo ya jikin Umminki!?”. Kanta aƙasa tace. “Innayi da sauƙi Ina Yah Moddibo fa?”. Ajiyar zuciya me nauyi Innayi taja kafin ta sauƙe cike da damuwa tace. “Asma'u bansan wani irin yanayi Moddibo yake ƙoƙarin shiga ba baki ɗaya ya zama wani iri ya dawo tamkar mara lafiya ya zama abin tausayi koda fitowa bayayi”. Sai kuma ta runtse Idanunta cike da damuwa kana ta buɗe su tare da cewa. “Ko abinci idan bana nuna masa ɓacin raina ba baya ci banda ruwan tea Babu abinda yake sha baki ɗaya ya sauya duk hankalina ya tashi na rasa yanda zanyi. Gaba daya ƙasar nan tafi raina duniyar ta isheni”. Sunkuyar da kai Asma'u tayi tana jin hawaye na cika kwarmin Idanunta. Cikin raunin murya Innayi ta kalli Asma'u tare da cewa. “Na rasa yanda zanyi da Moddibo ɗazun nan ma Abban Jameel ya fita dalilin zuwansa da yayi masa. Nasiyya da kwantar masa da hankali shine ma muka samu ɗazun yasha kunu”. Numfashi mai zafi Asma'u ta fesar tare da kallon Innayi tace. “Ummi ma tace tana som ganinsa baki ɗaya ta damu da rashin zuwansa kuma koda ta kira wayarsa baya shiga bare taji muryarsa, Innayi barin shiga wajensa”. Kai Innayi ta gyaɗa kana tace. “Shikenan ba matsala muje”. Miƙewa Asma'u tayi tare da nufar Sashen sa Innayi na biye da ita. Innayin ce ta tura ƙofar falon suka shiga ahankali Idanun Asma'u suka sauƙa akan Moddibo dake zaune kan 1sitter Ƙirjinsa Rungume da Alkur'ani yayinda idanunsa ke lumshe suna tsiyayar da hawaye kana dashash-shiyar muryarsa na rera karatun Alkur'ani. Cikin mutuwar jiki Asma'u ta zauna daga gefen ƙafafunsa Innayi kuma ta zauna daga saman kujeran. Ganin yanda hawaye ke fita Shar-shar-shar a idanunsa yasa Asma'u fashewa da kuka mai gunji hadda sheshsheƙa. Jin sheshsheƙan Kukan Asma'u yasa Moddibo da idanunsa ke lumshe saurin buɗewa ganin yanda Asma'u ke kuka da sheshsheƙa yasa yayi saurin sanya tafin hannunsa yashiga goge hawayen dake saman kuncinsa. Cikin sanyi Innayi ta kallesa tare da cewa. “Moddibo!, Moddibo!!, Moddibo!!!”. Ahankali ya ɗago kumburarrun Idanun sa da suka jiƙe da hawaye kana Eyelashes ɗinsa sun kwanta cikin sanyi ya kalleta. Innayi kuwa cikin tsaresa da Ido tace. “Moddibo za kayi fushi da hukuncin Ubangiji ne?”. Cikin sauri ya girgiza mata kai tare da cewa. “Astagafirullah³”. Ajiyar zuciya ta sauƙe kana ta tsira masa Ido tace. “Toh Meyesa Moddibo baka fita, baka cin abinci sannan baka walwala, kenan fushi kake da Ubangijin daya bamu Jameelu sannan ya ɗaukesa!?”. Kai ya girgiza mata batare da yace Uffan ba!. Cikin sanyi da rauni Innayi ta zuba masa Ido baki ɗaya Garin Jahar Taraba da maƙasar Nigeria yafi ta ranta, fesar da numfashi kana tace. “Toh Meyesa sai dai ka ɗauki Kur'ani ka rungume kana karatu kana kuka”. Cikin wata dashash-shiyar murya me cike da rauni da tashin hankali yace. “Innayi mai zan fita nayi acikin garin Gembulan? Innayi da waye zan fita? Innayi baki ɗaya garin nan ya fita raina bana son garin nan na tsani garin nan garin nan ya fita min araina”. Sai kuma ya runtse Idanunsa da ƙarfi yayin da jijiyoyin kansa suka tashi ruɗu ruɗu dasu kana zuciyarsa ta shiga bugawa da masifar ƙarfi cikin dauriya ya buɗe idanunsa da suka yi masifar Ja yace. “Innayi duk inda na wulga acikin garin Gembulan zanga kamar J ɗina na akusa dani, shin Innayi taya zan fara fita da waye zanyi yawo da waye zanje masallaci da waye zanyi dariya da wa zan dawo gida da wa zan zauna inci abinci!?”. Asma'u kuwa kife kanta jikin kushin ɗin da yake zaune tayi tare da fashewa da wani irin kuka tabbas sunyi rashin da baza su sake samun kwatankwacin saba sannan kuma anzalince su zalinci mai muni da raɗaɗi. Jin yanda Asma'u ke kuka kamar ranta zai fita yasa Moddibo juyawa ya kalleta cikin sanyi da tausayinta yace. “Asma'u ki daina kuka ki yiwa J addu'a domin shine abinda yake buƙata atare damu”. Innayi kuwa kallonsa tayi har zuwa lokacin hawaye na zuba daga idanunsa ajiyar zuciya ta sauƙe kana tace. “Toh Moddibo kaima fa kukan kake ya za ayi Asma'u ba zatayi kuka ba”. Kallon Innayi yayi tare da lumshe idanunsa wasu hawaye masu masifar zafi suka zubo masa. Anutse ya goge tare da cewa. “Innayi idan har bana samu na rungume Kur'ani ina karatu ba bana samun damar hawaye suna zubo min, sannan aduk lokacin da hawayena ke zuba inaji kamar ana zare min wani abu mai nauyi ne acikin ƙoƙon raina, shiyasa nake rufe kaina ni kaɗai nayi ta kuka”. A tausashe ya kalli Innayi data tsaresa da ido ya cije Lip ɗinsa kana yace. “Innayi idan har banyi kuka ba menene amfanin Idanuna da hawayena? idan ban zubar dasu arashin J ba J fa Innayi J ɗina”. Numfashi Innayi ta fesar cikin sanyi tace. “To ai addu'a zaka yi masa Moddibo”. Cikin dashash-shiyar muryarsa daya dishe da kuka da tashin hankali yace. “Innayi to ai ina masa addu'a”. Asma'u kuwa ahankali ta ɗago Idanunta dake jiƙe da ruwan hawaye ta kallesa cikin sanyi tace. “Yah Moddibo Meyesa ka daina zuwa wajen Ummi?. Baki ɗaya hankalinta ya tashi ta dawo kamar mara lafiya?”. Girgiza kai yayi tare da kallonta kana cikin sanyi yace. “Asma'u ki cewa Ummi tayi haƙuri insha Allah zan zo amma ina jin wanin irin yanayi ne taya zan kalli al'amarin tayaya zan iya zuwa wajen Ummi ba tare da J na kusa dani ba?”. Numfashi mai zafi ya fesar da karfi kana yace. “Baki ɗaya rayuwa tayi min ƙunci na rasa madafa, komai ya min duhu acikin duniyar nan na rasa yanda zanyi da kaina baki ɗaya na rasa yanda zan fuskanci al'amarin”. Ajiyar zuciya Asma'u ta sauƙe tare da fesar da nunfashi ta kallesa tare da faɗin. “Ni dai Yah Moddibo mu tafi, idan har baka jeba Ummi na cikin tashin hankali da damuwar rashinka, koda magana da Ummi ba tayi idan ba mun matsa mata ba amma sai ta zauna shiru ita kadai afalo baki ɗaya gidan ya daina yi mana daɗi”. Ahankali Moddibo ya taune Lip ɗinsa kana yace. “Insha Allah zan zo ki cewa Ummi tayi haƙuri”. Girgiza kai Asma'u tayi kana tace. “A'a Yah Moddibo nidai gaskiya Ummi tace sai dai muje tare”. Gyara zama Innayi tayi tare da fuskantar Moddibo cike da kulawa tace. “Toh ka tashi kuje matuƙar kana son farin ciki da kwanciyar hankalin Ummin ka, kada ka haɗa mata ciwo biyu Moddibo kasan rashin ka awajen Ummi babban matsala ne”. Cikin sauri Asma'u tace. “Wallahi kuwa Yah Moddibo baki daya ƙuncin ya mana yawa, ba kai babu Yah Jameel. Baki ɗaya zuciyarmu acunkushe yake da damuwa amma ganinka zai ɗebe mana kewa”. Cikin sanyi da rarrashi Innayi tace. “Ka daure kaje ko hankalinsu zai kwanta kuma kaima za kaji sauki acikin ranka”. Ta ida Maganar tare da miƙa masa key tsohuwar motar data fara saya mishi. Ajiyar zuciya ya sauƙe tare da karɓa kana ya miƙe cikin sanyi ya Murɗa handle din ƙofar tare da fitowa wajen, cikin sauri ya lumshe idanunsa rabonsa da ganin haske irin haka ko kuma ya taka kofar falon yau tsawon kwana biyar kenan ko da sallah agida yake baya fita jam'i kai tsaye inda Motarsa yake ya nufa ya shiga sannan yaja suka tafi. Innayi kuwa na ganin tafiyarsu ta kira Number Malam Arɗo bayan ya ɗaga tace. “Dan Allah Malam Arɗo idan babu damuwa kazo ina da magana da kai”. Kai ya gyaɗa kana yace. “Toh badamuwa Insha Allah zan zo”. Modibbo kuwa suna isa memory sa ya shiga tariyo masa hoton fuskar J ɗin sa cikin sauri ya juya gefen damansa jin kamar sautin murya J ɗinsa cikin dariya yana cewa A.J tsayuwar me kakeyi Please kazo mu shiga inga Ummina kasan dai nayi missing dinta da yawa. afili ya furta. “J kai ko nima ainayi kewarta kuma dan na tsaya jiranka ne da tuni na taho”. Murmushi yaga M Jameel ya sakar masa sannan ya janye hannunsa daga cikin nasa ya juya ya fara tafiya yana jujjuya masa hannu alamar Byebye. Da sauri Moddibo ya juya tare da cewa. “J ina kuma zaka je ba kace ka matsu kaga Ummi ba?”. Cikin sauri Asma'u dake Kallonsa ta tashare hawayen dake kwaranya a Idanunta kana tace. “Yah Moddibo Yah Jameel fa baya nan sannan bazai taɓa zuwa inda muke ba”. Moddibo kuwa ido ya tsirawa Asma'u kamar mai son fahimtar abinda take faɗa sai kuma yayi saurin dafe kansa tare da maimaita Kalmar Innalillahi wa'inna ilahi rajiu'n shi kansa yasan zuwa zuwa yanzu dai kamar zautacce yake. Numfashin ya fesar sannan ya nufi falon bakinsa ɗauke da Sallama Asma'u na biye dashi. Ahankali idanunsa suka sauƙa akan Ummi dake zaune kan 3sitter ta daura guiwar hannunta duka biyu akan cinyarta tayi tagumi tare ta tsirawa waje ɗaya Ido baki ɗaya ta rame fuskarta yayi fayau. Cikin sauri Moddibo ya ƙarasa shiga falon tare da zama agefenta kana ya janye tagumin da tayi ya maida hannunta kan gwiwoyinta. Ummi kuwa cikin sauri ta sunkuyar da kanta nan take hawaye suka fara zuba Shar-shar-shar cikin sanyin murya ya kalleta kana yace. “Ummi dan Allah kiyafemin. Insha Allahu bazan sake nesa dake ba, kinji Ummina ki daina zubar da hawayenki, dan baza mu iya juran. Kallon hawayen ki na zuba ba”. Kallonsa Ummi tayi cikin wata raunan'niyar murya tace. “Babana idan har baka zuwa wajena ya zanyi?Kana so ka haɗa min zafi biyu alokaci ɗaya ne? Babu Jameeluna sannan kaima baka kusa dani mekake tunanin zanji arayuwata, kana so inshiga wani hali ne?”. Cikin sauri ya girgiza mata kai kana muryarsa na rawa yace. “Insha Allahu bazan sake nesa da keba, zan kasance atare daku tamkar yanda J ke kasancewa atare daku, zan sanya ku farin ciki tamkar yanda J ɗina ke saku insha Allah zan kiyaye”. Ya kalli Ummi da har zuwa lokacin hawaye ke zuba a Idanunta ya ɗaura tafin hannunsa akan nata cikin rawan murya yace. “Insha Allah zan zame muku farin ciki kuma Garkuwa kamar yanda J ɗina ya kasance agareku Ummi. Asma'u Bashir Insha Allah bazan bari hawayenku ya zuba ba tamkar yanda J ɗina baya bari su zubo ba nayi al'ƙawarin zan zame muku farin ciki zan maye muku gurbin J ɗina”. Ya ƙarasa maganar tare da fashewa da kuka kasa rarrashin sa Ummi tayi kawai itama hawaye ya cigaba da zuba daga idanunta haka Asma'u da Bashir suka riƙa kuka harda sheshsheƙa baki daya Moddibo baya jin zai iya hana kansa kuka bare kuma ya samu kuzarin rarrashinsu hakan yasa aka rasa wanda zai rarrashi wani acikinsu. Malam Ahmad da dawowansa kenan ya zuba musu ido cike da tausayinsu ganin yanda suke kukan kasan daga ainihin zuciyarsu yake fitowa. Cikin sanyi malam Ahmad ya zauna gefen Ummi ya zamana yana fuskantar Moddibo, Asma'u da Bashir dake ƙasa cike da tausayawa da kuma rinƙa rarrashisu da basu baki. Ahankali Ummi ta maida bayanta da jikin kushin ɗin ta jingina hawaye na cigaba da zubo mata Moddibo kuwa kasa yayi da kansa yana jin wani irin yanayi azuciyarsa shikenan J ya tafi ya barsa bari na har abada. Kallonsu Malam Ahmad yayi kana ya cigaba da cewa. “Insha Allahu da yardan Ubangiji Jameelu yana cikin rahama, salama nutsuwa da kwanciyar hankali domin Jameelu ya kasance bawa mai tsananin Biyayya ga dokokin ubangiji sannan Jameelu yaro ne me biyayya ga Iyayensa akullum burinsa yaga ya sanya Iyayensa da shalinsa acikin farin ciki”. Jinjina kai sukayi Atare cike da gamsuwa da maganarsa tabbas ta ko wanni fanni Jameel bashi da makusa. Ajiyar zuciya Malam Ahmad ya sauƙe kana yace. “Jameel ya kasance mutum mai tsananin tausayi da temakon al'umma Jameel baya taɓa kallon mutum acikin halin neman temako sannan ya wuce batare daya temakesa ba, duk wanda yasan Jameel da addu'a yake binsa na Ubangiji ya jiƙansa dama mutane masu Kirki da karamci Ubangiji bai fiye barinsu tagayyaraba sam Jameelu bai cancanci kuka agare kuba, addu'a ya cancanci ku masa domin da izinin Ubangiji yana can cikin rahmar Allah da yardan sa”. Kai Bashir ya gyaɗa tare da share hawayen saman fuskarsa kana cikin sauri yace. “Hakane ma Abba abinda kake faɗa yanzu shine abinda. Yah Jameel ya faɗa min acikin Mafarkina jiya da daddare yace. in faɗawa Ummi ta daina yi masa kuka domin duniyar da yake ayanzu tafi wannan duniyar da muke ciki daɗi, nutsuwa, salama, da kuma aminci”. Cikin sharce hawaye ya gyara zamansa tare da fuskantar Ummi kana yace. “Sannan yace bayason wannan kukan da Ummi ke masa, shikam addu'a yake buƙata duk wannan koke koken bayaso adaina yi masa.” Kallonsa ya mayar kan Moddibo tare da cewa. “Sannan kaima Yah Moddibo acikin mafarkin da nayi da Yah Jameel yace in Faɗa maka ka cigaba da yimasa addu'a sannan kayi ƙoƙari ka cika masa wasiyyar da yayi maka ta gefen Innayi ya jadda min kuma ka taya Abbansa kula da lamuran kasuwancinsa”. Saurin ɗago kai Moddibo yayi tare da cewa. “Ummi wani wasiyya kuma J ɗina ya bari akaina??”. Girgiza kai Ummi tayi tare da fashewa da matsanancin kuka batare da tace Uffan ba. Ajiyar zuciya Malam Ahmad ya sauƙe tare da kallon Ummi dake sheshsheƙa kana yace. “Fatima yanzu kuka za kiyiwa Jameelu? shin kinsan Rahman da Ubangiji ya tanadar wa da duk wa'anda aka zalunta da rabasu da rayuwarsu? Kada fa ki manta Ubangiji ya tana dar da rahma wa duk rayukan da aka kashe batare da hakkinsa ba”. Ahankali Ummi ta ɗago kanta kana ta sanya tafin hannunta ta share hawayen ta Numfashi malam Ahmad ya fesar kana yace. “ki tuna ni'imomin da Allah yayiwa muminai tanadin su.” Lokaci ɗaya Ummi ta saki murmushi wanda tun bayan sace M Jameel ba tayi irinsa ba wani irin nutsuwa da salama taji yashigeta lokaci ɗaya tabbas tana ji ajikinta Jameelun ta na cikin rahmar Ubangiji. Moddibo ma murmushi yayi wanda ya fito daga ainihin zuciyarsa in sha Allah J dinsa yana cikin kwanciyar hankali da salama da izinin Ubangiji addu'a kawai J dinsa ke buƙata atare dashi Insha Allah kuwa zai cigaba da masa hakan yasa suka cigaba da hirar rahmar da M Jameel zai kasance da izinin Ubangiji cikin sakin fuska suka cigaba da hira. Acan gidan Lamiɗo kuwa ƙarfe biyar dai-dai Hajja Nana ta mike tare da kallon Dije dake zaune gefen Khausar suna hira tace. “Ke Dije tashi mu tafi”. Kai Dije ta gyaɗa tare da miƙewa cike da girmamawa Mommy ta haɗa mata tsaraba sannan ta bawa Khausar ta riƙe suka fito. Suna fita coumpund ɗin Hajja Nana ta kalli Khausar tare da cewa. “Insha Allah idan Baffa Jimeta yazo zamu zo tare”. Ko uffan Khausar bata ce da ita ba haka zalika Mommy, bayan Khausar sun koma falon ta kalli Mommy cikin sanyin murya tace. “Mommy yanzu dan Allah biye mata zakiyi?”. Ahankali Mommy ta zauna tare da kallon Khausar cikin sanyi tace. “Yanzu Khausar idan ban biye mataba wa kika tsayar? sannan tsohuwar nan tunda ta rantse akan dole sai anmiki aure tofa babu makawa, sannan babu yanda zanyi dole sai an Aurar dake ke dai kiyi fatan Allah ya miki zaɓin alkhairi, sannan ya baki mijin da zai barki ki cigaba da karatunki ki kuma cika burin ki”. Wani abu mai masifar ɗaci Khausar ta haɗiye cikin raunin murya tace. “Mommy nifa Banason sa”. Kallonta Mommy tayi kana cikin tsareta da ido tace. “To idan bakya sonsa wakike dashi ko kuma wa kika tsayar babu wani saurayi dake zuwa wajenki Naseer da ake maganar sa yanzu ya fita sabgarki kuma hakama yafi min. Ni yanzu abinda na fahimta ma kamar soyayya suke da Amina”. Khausar kuwa kallon Mommy tayi tare da tura baki kana tace. “Eh Mommy soyayya suke to amma. Ni me ruwana dasu ni dai bazan Auri Yah Aliyu ba Naseer kuwa bana sauraron maganarsa bare insa shi araina”. Ajiyar zuciya Mommy ta sauƙe tare da gyara zaman ta cikin sanyin murya tace. “Toh Allah ya mana zaɓin alkhairi”. ta faɗa tare da miƙewa tashiga Bedroom ɗin ta Khausar kuwa jingina bayanta da jikin kushin tayi tare da lumshe Idanunta. Da yammaci Misalin ƙarfe biyar da rabi Hajiya Bunayya da Hajiya Lami ce zaune agaban Boka Kar'uzu. Cikin farin ciki Hajiya Lami ta gyara zamanta tare da kallon Boka Kar'uzu dake taune laɓɓansa na ƙasa duk yayi muni ba kyan gani cikin sassauta murya tace. “Na gaishe ka Boka Kar'uzu Uban bokaye La'anannen Uban La'anannu ina mai farin cikin sanar da kai shekaran jiya Alhj ya tafi Saudia kaga yanzu sai ka shirya ka koma gidana kaje kayi sati ba matsala”. Wata mahaukaciyar dariya Boka Kar'uzu ya fashe dashi wanda yasa ganyen bishiyar dake wajen suka soma zubowa yana mai ƙara wangale wawakeken bakinsa yace. “Anjima da daddare zanzo, maza ku tashi ku tafi da ƙafar hagu yanzu zanyi manyan baƙi da kukar bulikiya Ɗan Jaƙunana mai ƙaho Atsakiyar kai da da jela zai ƙaraso”. Ai cikin sauri suka miƙe suka fita daga wajen kamar yanda ya faɗa. Acan gidan Innayi kuwa zaune suke da Malam Arɗo asaman baranda Moddibo. Cikin nitsuwa Innayi ta kalli Malam Arɗo cikin sanyin murya tace. “Toh kaji yanda mukayi dashi, yanzu abinda nake so idan Allah ya nufa zaka je kasamu Abban Jameelu kayi masa bayani idan yaso sai mu isar da manufarmu ga mahaifin yarinyar”. Jinina kai Malam Arɗo yayi tare da sauƙe ajiyar zuciya kana yace. “Insha Allahu idan Allah ya yarda zan shiga wannan maganar da iyakacin ƙarfina zan shigeta da izinin Ubangiji”. Kai Innayi ta jinjina tare da cewa. “Toh ba matsala Insha Allah Nagode matuka”. Acan gidan Ummi kuwa bayan fitar Malam Ahmad Moddibo ya kalli Ummi cikin sanyin murya da damuwa yace. “Ummi nayi al'ƙawari da izinin Ubangiji da yardan Allah sainayi duk yanda zanyi sai an gano waɗanda sukayi mana wannan cuta. “Domin duniya tasan irin baƙin zunubin da suka aikata, sannan akamasu ayi musu hukunci dai-dai da zunubinsu, domin wasu su tsira agaba kada su sake cutar da wasu kamar yanda suka cutar damu, da zukatanmu da kuma ahalinmu”. Numfashi Ummi ta fesar tare da sauƙe ajiyar zuciya kana tace. “Hummmm?". Cikin sauƙe numfashi Asma'u tace. “Toh ammn ta ina zamu fara Yah Modibbo!?”. Ahankali Ummi ta kalleta kana ta kalli Moddibo ta sauke ajiyar zuciya mai sanyi tace. “Nima abinda nake tunani kenan, ta ina zaku fara wannan ba ƙaramin case bane dole yakasance mutum nada ƙwararan hujjoji kafin ya tun kari lamarin mu kuma bamu da sahihiyar Hujja dan haka mu barwa Allah lamarinsa”. Jinjina kai Asma'u tayi tare da gyara zaman ta tace. “Makama ɗaya muke da shi batun Khausar” Cikin zurfafa nazari Moddibo yace. “Kin tabbata Asma'u zata bamu haske kan batun?”. Kai ta gyaɗa masa kana cikin gaskiya da gaskiya tace. “Na tabbatar Yah Moddibo”. Kallon Ummi dake Kallonsu yayi kana cikin ƙarfin gwiwa yace. “Ummi”. Cikin sanyi da tausayinsa tace. “Na'am Babana”. Cikin alamun samun nasara da jin daɗi yace. “Ummi zamu fara bincike”. Kai Ummi ta gyaɗa kana cikin wani irin yanayi tace. “Nikam ina tsoro Babana ina tsoron kada kaima Azo acutar mana da kai ina tsoro kada wani abu ya sameka kawai abar maganar nan”. Cike da mamaki da kuma sanyi Moddibo yace. “Ummi tayaya”. Girgiza kai Ummi tayi kana tace. “Babana Abar Maganar kawai”. Kai ya gyaɗa mata sannan suka dauka wani hiran sosai kowannen su ya samu nutsuwa sosai sukaji damuwar suya fara raguwa kaɗan sai bayan da Moddibo yayi sallar maghariba kafin yayiwa Ummi Sallama ya tafi. Bayan Sallar Isha'i Malam Arɗo ne zaune gaban Abba wanda baki ɗaya ya rame yayi wani iri dashi. Kallonsa Malam Arɗo yayi kana yace. “Toh Alh kaji yanda akayi kuma shine abinda ya kawo ni”. Jinjina kai Abba yayi cikin yanayin sanyinsa yace. “Nima nasani Jameelu ya faɗa min”. Ajiyar zuciya Malam Arɗo ya sauƙe tare da faɗin. “Masha Allah abu yazo da sauƙi kenan”. Jinjina kai Abba yayi kana cikin sanyi yace. “Ba matsala Insha Allah zuwa jibi zamuyi kokari muyi maganar”. Kai Malam Arɗo ya gyaɗa tare da cewa. “Ayyah Jameelu Insha Allah zamu cika masa burinsa tunda har yayiwa Amininsa zaɓin mata yayi fatan ya haɗa wannan Auren kafin ya tafi zamu cika masa burinsa da izinin Ubangiji zamuyi ƙoƙarin cika wasiyyar daya bar mana”. Kai Abba ya gyaɗa cikin sanyi ya gyara zamansa tare da lumshe idanunsa kana yace. “Insha Allah zan tsaya akan lamarin sannan zanyi iyakacin bakin ƙoƙarina ganin ancika masa duk kan wasiyyar daya bari”. Ajiyar zuciya Malam Arɗo ya sauƙe tare da jinjina kai yace. “Insha Allah babu damuwa idan Allah yakai mu jibin zanzo ba matsala”. Godiya Abba ya masa sannan Malam Arɗo ya masa Sallama ya tafi. Bayan kwana biyu: Moddibo ya fito daga gida jikinsa sanye da Gezner fari soll yayin da kansa ke sanye da hula tangaran baƙa yalwataccen sumar kansa irin na Fulanin Usul yana kwance aƙeyarsa fuskarsa tayi fayau manyan Idanunsa na lumshe yayinda jikinsa ke fitar da sanyayyan ƙamshin tularen Oud Khareem kai tsaye gidan Ummi ya nufa bakinsa ɗauke da sallama ya shiga coumpund ɗin Abaranda ya hango Asma'u na Morping Jin ƙaran buɗe ƙofa yasa Asma'u ta juya ganin Moddibo yasa tace. “Yah Moddibo sannu da zuwa ka iso mana”. Ahankali ya gyara tsayuwar sa tare da cewa. “Ummin fa naji gidan shiru?”. Tana matse mopan dake hannunta tace. “Bata nan”. Kai ya gyaɗa tare da faɗin. “Ke kaɗai ce agida?”. Girgiza kai tayi kana tace. “A'a Bashir na ciki?”. Kai ya gyaɗa tare da gyara zaman hular dake kansa kana yace. “Ina Ummi taje?”. Ahankali ta jinginar da Moper kana tace. “Ummi ta tafi asibiti saboda kwanan nan ciwon kai yana yawan damunta taje adubuta”. Cike da kulawa da kuma sanyi yace. “Subhanallah toh Allah ya sawwaƙe”. Ahankali Asma'u tace. “Ameen”. Moddibo kuwa gyara tsayuwar sa yayi cike da nutsuwa da kuma sanyi yace. “Asma'u zo muje ki rakani gidansu. Khausar akwai tambayoyin da nake so nayi mata”. Kai Asma'u ta gyaɗa cike da jin daɗin hukuncin da yake son ɗauka tace. “Toh Shikenan Yah Moddibo bari in kira Ummi in Faɗa mata”. Cikin sauri ya girgiza mata kai kana yayi ƙasa da muryarsa yace. “A'a kada ki faɗawa Ummi, zata hana mu binciken idan kika faɗa mata zata hana amma yanzu kiyi sauri muje kafin ta dawo yanzu zamu dawo”. Jinjina kai tayi tare da faɗin. “Toh shikenan”,Sannan tashiga ta dauki Maroon hijabinta har ƙasa kana ta kalli Bashir dake karatun wani littafi na addini tace. “Bari muje gidan su Khausar nida Yah Moddibo”. Ta Ida maganar tare da fitowa. Miƙewa Bashir yayi tare da fita kana yace. “Laa Yah Moddibo Sannu da zuwa”. Kai Moddibo ya gyaɗa kana yace. “Yawwa Bashir koda Ummi ta dawo kada ka faɗa mata can mukaje kace gidan Innayi muka je”. Ahankali Bashir ya gyaɗa masa kai kana yace. “Toh shikenan Yah Moddibo sai kun dawo”. Suna fita suka shiga mota kana Moddibo yaja suka tafi. Acan gidan Lamiɗo kuwa cikin sauri Khausar ta fita daga side dinsu ta nufi sashen Gimbiya Bunayya tun kafin ta ƙarasa shiga tace. “Ummah!, Ummah!!Ummah!!!”. Daga ciki Hajiya Bunayya tace. “Na'am”. Khausar na karasa shiga tace. “Ummah Raudat tashigo?”. Kai Hajiya Bunayya ta gyaɗa kana tace. “Eh tashigo”. Ƙarasa shiga Khausar tayi tare da Hararan Raudat dake ɓuya tace. “Raudat kizo muje in miki wanka amma sai wani bauɗewa kikeyi tun ɗazu kina ta gudu”. Maƙale ka faɗa Raudat tayi tare da tura ƙaramin bakinta tace. “Ni dai na faɗa miki bana son wankan nan akwai sanyi”. Cikin rarrashi Khausar tace. “To ai da ruwan ɗumi zan miki”. Girgiza kai Raudat tayi tare da tura bakinta tace. “Ni dai Banason gaskiya”. Ganin tana son ɓata mata lokaci yasa Khausar ta shiga tare da janyo hannunta tace. “Maza wuce muje in miki zan baki waya kafin fito kiyi game”. Bubbuga kafa Raudat tayi cike da Shagwaɓa tace. “Addah Khausi Ni dai ki ƙyaleni bana so”. Ahankali Khausar tayi ƙasa da muryanta tace. “Harda Game ɗin bakya so?”. Ware Ido Raudat tayi tare da ƙyalƙyala dariya kana tace. “Allah dagaske Addah Khausi zaki bani?”. Murmushi Khausar tayi tare da lakace mata hanci tace. “Eh”. Suna shiga Bedroom ɗin Raudat ta zauna gefen gado sannan Khausar ta mika mata wayar bayan tasa mata game ɗin _Subway surf_ ta bata murmushi Raudat tayi kana ta fara buga game ɗin. Khausar kuwa dogon rigar jikinta ta cire tare da ɗaura towel iya ƙugunta ta shiga toilet. Akuma dai-dai lokacin Moddibo yayi Parking afarfajiyar gida dai dai nan Lamiɗo ya fito da motarsa ganin Moddibon yasa Lamiɗo yayi Parking din motarsa ya fito cikin sauri Moddibo ya ƙarasa kusa dashi tare da basa hannu sukayi Musabaha cike da kulawa Lamiɗo yace. “Moddibo bar kadai ya gida ya kuma Ƙarin haƙurin rashin Jameelu?”. Cikin sanyin Murya Moddibo yace. “Alhamdulillah hakuri mungode Allah”. Cike da kulawa Lamiɗo yace. “Allah ya gafarta masa ayi ya masa addu'a”. Cikin sanyin yace. “Ameen Mai Martaba Nagode. dama munzo wajen Khausar ce”. Cike da kulawa Lamiɗo yace. “Toh ba matsala Asma'u ku isa”. Ahankali Moddibo yayi ƙasa da kansa tare da cewa. “A mai Martaba baza'a a bari daga nan ba”. Girgiza kai Lamiɗo yayi kana yace. “Ku shiga ba matsala bari na kira Aysha in Faɗa mata”. Hannu ya sanya a aljihunsa tare da ciro wayarsa yayi dearling number Mommy tana ɗagawa yace. “Aysha ga baƙi Moddibo da Asma'u zasu shigo”. Cike da kulawa Mommy tace. “Toh ba damuwa su shigo mana”. Katse wayar Lamiɗo yayi tare da yi musu Sallama kana ya shiga motarsa ya fita. Moddibo da Asma'u kuwa suka nufi sashen Mommy suna isa bakin barandar Moddibo ya tsaya Asma'u ta ƙarasa shiga falon tare da cewa. “Assalamu Alaikum”. Shiru falon ba Kowa sai dai ko ina tsaf-tsaf kana ga ƙamshin dake tashi. Ajiyar zuciya Asma'u ta sauƙe tare da nufar Bedroom din Mommy tana cewa. “Mommy!, Ta ƙarasa tare da shiga Bedroom din Mommy dake sanye da hijabi tace. “Asma'u kun ƙara so Ina Moddibo?”. Kai Asma'u ta gyaɗa tare da cewa. “Eh amma yana waje”. Mommy na zama gefen gado tace. “Toh kice masa yashigo mana ya zaki barshi atsaye”. Kai Asma'u ta gyaɗa tare da cewa. “Toh Mommy”. Sannan ta juya tare da fita falon ta leƙa ƙofan Falon cikin sanyin Murya tace. “Yah Moddibo wai kashigo”. Ahankali ya ɗago kansa tare da buɗe Idanunsa dake lumshe yace. “Toh”. Sannan ya shiga falon da komai ke kintse yana fitar da sanyayyan ƙamshin ahankali ya zauna akan 1sitter dake fuskantar ƙofar Bedroom din Khausar. Asma'u kuwa juyawa tayi tare da kallon Moddibo kana tace. “Yah Moddibo bari in sanarwa Mommy ka ƙara so”. Bata jira amsar saba ta nufi Bedroom ɗin Mommy. Khausar kuwa ahankali ta fito daga toilet tare da juya kanta yalwataccen sumar kanta dake jiƙe ya mannu da wuyanta da kuma gefen fuskarta dake da damshin ruwa fararen cinyoyinta masu haske da santsi na ɗauke da damshin ruwa. Ware Ido Raudat dake Game tayi tare da kife wayarta akan gadon kana ta dira tare da ficewa da gudu saida ta isa kofar Bedroom din kafin ta tsaya. Cike da mamaki Khausar ke kallonta kana tana tafiya ahankali tace. “Raudat ina kuma zaki je?”. Tura baki Raudat tayi tare da juya Idanunta tace. “A ni dai Banason wankan nan da kwai sanyi”. Sake baki Khausar tayi wato ita Raudat zata yiwa wayau, ɓata fuska tayi tare da cewa. “Aikuwa baki isa ba kisa in. Baki wayata kiyi game sannan yanzu kinga na fito kice zaki gudu”. Gwalo Raudat ta mata tare da fita da gudu. Ware ido Khausar tayi tare da bin bayanta da gudu dariya Raudat ta ƙyalƙyale dashi tare da nufar hanyar fita sai kuma ta karya kwana ta nufi Bedroom ɗin Mommy. Khausar kuwa garin zata karya kwana ta nufi Bedroom din Mommy santsin ruwan dake ƙafarta da kuma santsin tlyes ya jata tayi baya Suuuuuu ta faɗi a ƙasa kana towel ɗinta ya since ya zame yayi ƙ...! Littafin SAKAYYAH na kuɗine ƴar uwa ki biya ki karanta cikin Aminci da salama 1k ne kacal 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA. By *GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2..... Page 3* Na *Aysha Aliyu Garkuwa* *LITTAFIN SAKAYYAH DAI NA KUDINE KO KIN GANSHI A WASU WURAREN DA BA WURINA BA TOH NA SATANE KI BIYA KI KARANTA CIKIN AMINCI BABU HAƘƘIN WANI A GANKI LITTAFIN SAKAYYAH 1K NE KACAL DUK DA YAWANSA DA DAƊINSA DUBU ƊAYA NEFA KACAL, ki biya dubunki ɗaya ki karanta maimkyau ba sallake-sallake babu kin samu wasu PAGE ɗin baki samu wasuba ki karanta abinki one by one tura kuɗin samun damar karantawa ta asusuna na GTBank. 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP 09097853276 sai in tura miki karanta lfy lafiya. Mu guji yaƙin wani duk ƙanƙantarsa domin na watan nan dai na Allah ya isane atoh* Towel din na sincewa ya zame yayi ƙasa, manyan caɓɓullenta masu haske da sheƙi suka bayyana a fili, yayinda ita kuwa ta zame tayi ƙasan cikin jin zafi da raɗaɗi ta guiwowinta da suka bugu tayis ɗin ta runtse Idanunta cike da raki tace. “Washhh! Allah Mommy na”. A can cikin daki kuma Kallon Asma'u Mommy dake ninke kaya tayi kana tace. “Asma'u ki kai masa abin taɓa wa yanzu zan fito”. Kai Asma'u ta gyaɗa tare da cewa. “Toh Mommy”. Kana ta fita. Moddibo kuwa baki daya abinda ya faru akan Idanunsa ya faru cikin wani irin yanayi ya ware manyan idanunsa dake ɗauke da launin Ja akan tantsama-tantsaman caɓbulenta da suke tsaye cirko cirko dasu masu masifar haske da sheƙi kana kansu sunyi ja sai sheƙi da ɗaukar ido suke haka zalika har ramin cibiyar ta yana ɗan iya hangowa. Atake yaji zuciyarsa da A ɗinsa sunyi wani irin harbawa da masifaffen ƙarfi tamkar zasu fito waje ya taka rawa. Cikin wani irin sauri ya matse ƙafafunsa da masifan ƙarfi kana ya shiga ƙoƙarin rintse idanunsa da don janyesu daga kan abinda ke ƙoƙarin tafiya da nutsuwarsa da kuma numfashinsa amma baki ɗaya ya kasa janye Idanunsa dake kan manyan caɓɓullen ta dake neman zautar dashi bare yayi nasarar kawar da kansa. Akuma dai-dai lokacin idanun Asma'u data fito yanzu suka sauƙa akan Khausar dake kwance ƙasa cikin sauri ta nufi kanta tana faɗin. “Innalillahi wa'inna ilahi rajiu'n sannu Khausar”. Khausar kuwa jin Muryar Asma'u yasa tayi saurin ɗago kanta Atake Idanunsu suka sarƙafe dana Moddibo daya wani irin zuba mata mayatattun idanunsa da suka sake canza launi ko ƙyiftawa ba yayi sai lips dinsa da suka fara rawa kar-kar. Cikin wani irin yanayi na tsananin kunya da zafi Khausar tayi saurin janye Idanunta daga nasa ta mayar ganinta dai-dai inda ya tsiwara Ido cike da masifaffen kunya ta rintse Idanunta ganin yadda ya tsare. Ƙirjinta Ido musamman saman Nipples ɗinta da sukayi ja suna tsaye cir dasu tamkar zasu tsole masa ido. Asma'u kuwa na ƙarasawo tayi saurin sanya hannunta tare da ɗagota kana tace. “Subhanallah Khausar sannu”. Cikin wani irin karfi mai haɗe da kunya Khausar ta janyo towel ɗin sama tare da miƙewa da gudu ta koma Bedroom ɗinta yayin da zuciyarta ya cigaba da bugawa da masifaffen ƙarfi kana gaba ɗaya ilahirin jikinta na rawa babu kalmar da take maimaitawa face Innalillahi wa'inna ilahi rajiu'n, jingina bayanta da jikin wodurob tayi cikin tsanananin kunya da takaici gami da tsoro still jikinta na cigaba da rawa. Asma'u kuwa bayan Khausar tabi ganin yanda ta jingina da jikin wodurob baƙi ɗaya ilahirin jikinta na rawa yasa cikin sanyin murya Asma'u tace. “Sannu Khausar”. Kallonta kawai Khausar keyi. Asma'u kuwa murmushi ne ya subce mata ganin yanda gaba ɗaya ilahirin jikinta ke rawa, sai kuma ta tuna yanda. Moddibo ya zubawa Khausar ido yana kallon Breast ɗinta tamkar wani zautacce sai kuma ta tuna yanda jikin Khausar ke rawa yana wani irin tsuma bisalamu gani take kamar mafarkine haka ne yasa Asma'u sakin. Dariya tare ƙyalƙyalewa har tana dafe gefen cikinta, kana ta cigaba da ƙyalƙyala dariya tana nuna Khausar da hannu. Khausar kuwa Ido ta zubawa Asma'u madadin haushin dariyar da Asma'u ke mata da ji ciwon guiwowinta keyi ta sinci kanta da zubawa Asma'u ido kana aranta tace Allah sarki Asma'u rabon da inga dariyar ki haka tun kan a sace Yah Jameel sai yau, hakan yasa ta gyara tsayuwarta tare da sake ɗaure towel ɗinta da kyau Asma'u kuwa dariya ta cigaba dayi harda hawaye da zaran ta tuna yanda Moddibo ya kafe kirjin Khausar ɗin da ido da kuma yanda Khausar ta zare ido sai ta sake ƙyalƙyalewa da dariya. Cikin sanyin murya me ɗauke da tsoro da kuma kunya tace. “Kin gama dariyar!?”. Kallon ta Asma'u tayi still tana riƙe da cikinta kana da murmushi afuskarta tace. “Ikon Allah lallai Yah Moddibo Yayi farin gani”. Harara Khausar ta watsa mata tare da tura bakinta kana tace. “Ɗan Iska kawai harda wani tsayawa ya tsura min ido sai kace maye, wato ya samu gani na bati ko? toni dai Yaseen ban yafe ba ato”. Dariya Asma'u ta kuma ƙyalƙyalawa dashi ganin yanda Khausar tayi kicin-kicin da fuska kana har zuwa lokacin jikinta bai daina rawa ba. Ahankali Khausar ta zauna gefen gado tare da kallon Asma'u da har zuwa lokacin fuskarta ɗauke da murmushi tace. “Tukunna ma wai meye kawoshi gidan mu har cikin falon Mommy na!?”. Zama Asma'u tayi agefenta tare da cewa. “Wajenki yazo”. Wani kallo Khausar ta mata tare da ɗage girarta na dama tace. “Wajena kuma lallai ya kama tashar da ba Passenger. Dan wallahi babu inda zan fita ya samu damar ƙare min kallo dan yanzu ko ariga ya gani nasan zai iya siffanta kamannin su”. Wani sabon dariya Asma'u ta fashe dashi tare da faɗin. “Um-um Fattanah banda dai sharri kallon second nawa ya musu da har zaki ce zai iya siffanta wa a'a kin manta drawing zaiyi kamar ba shiba”. Duka Khausar ta kai mata cikin Sauri Asma'u ta kauce tare da cewa. “Ke kuwa abin kallo ya samu ai dole abawa Ido hakkinsa”. Anutse Mommy ta fito daga Bedroom tare da kallon Moddibo da har zuwa lokacin Idanunsa ke kan inda Khausar ta faɗi cike da kulawa tace. “Maraba Moddibo”. Jin muryan Mommy ya ratsa dodon kunnensa yasa yayi saurin lumshe idanunsa da sai yanzu ya samu dawowa nitsuwarsa matse jikinsa yayu tare da jan ajiyar zuciya kana ahankali ya fesar da wani numfashi mai Masifarr nauyi mai ɗauke da wani irin yanayin na tsananin matsuwa. Kana cikin sanyi ya sake sunkuyar da kansa ƙasa yayin da ya sake matse muhallinsa da yaji yana neman fallasashi cikin sanyun murya yace. “Ina yini Mommy ya gida fatan mun same ku lafiya? Ya hakurin rashin Ramadan”. Kai Mommy ta gyaɗa tare da cewa. “Lafiya lau Alhamdulillah haƙuri ya zama dole”. “Allah ya jinƙasa da rahama”. “Amin ya Allah, ai Lamiɗo ya gayamin kunzo ta'aziyar ne kuka samu labarin Jameel shiyasa baku isoba”. Cikin nitsuwa yace. “Eh”. Sassayan numfashi Mommy ta fesar kana tace. “Ya karin haƙurinmu.da wajensu Ummi?”. Kansa a ƙasa yace. “Alhammadullih. Ummi na lafiya tace ma agaisheki". Mommy kuwa kallon falon tayi tare da Kallonsa kana tace. “A'a Ina su Asma'u kuwa?”. Cikin sauri Raudat dake tsaye bayan Kushin tace. “Mommy Adda Asma'u tana ɗaki Addah Khausi kuma tana ta dariya”. Jin haka yasa Mommy ta ɗaga sautin Muryanta tare da cewa. “Asma'u”. Cikin sauri Asma'u ta fito tare da cewa. “Na'am Mommy”. Ahankali Mommy ta kalleta tare da cewa. “Asma'u kinzo kin bar baƙo shi kaɗai ko ruwa baki kawo masa ba?”. Cikin sauri ta nufi hanyar kichen tare da cewa. “Toh Mommy bari na kawo masa”. Ta faɗa tare da shiga kichen ta buɗe fridge kana ta ɗauki Plate tasa masa ruwa da exotic ta fito ta ajiye masa agabansa kallonta Mommy tayi tare da cewa. “Ina khausar kuma?”. Satan kallon idon Moddibo Asma'u tayi sai taga hankalinsa na kan inda Khausar ta faɗi har yanzu bai cire idoba, cikin ƙasa da murya tace. “Mommy khausar fa tace baza ta fito ba!”. Kallon mamaki Mommy tayi mata kana tace. “Ha'a baza taxo ta Gaishe da Malamin su ba kuma?”. Kai Asma'u ta gyaɗa tare Da yin ƙasa da kanta tace. “Eh Mommy faɗuwa tayi kuma taji ciwo a Ƙafarta”. Kai Mommy ta gyaɗa tare da faɗin. “Toh bari Inje in ganta” Anutse Mommy ta nufi ɗakin bakinta ɗauke da sallama ta shiga a inda Asma'u ta barta azaune anan Mommy ta shigo ta sameta bata ko motsa ba. Ahankali Mommy ta zuba mata ido ganin yanda ta lumshe Idanunta tare da rungume hannunta aƙirji har zuwa lokacin towel ne ajikinta kana zuciyarta na cigaba da bugawa da masifar ƙarfi cikin sanyi murya Mommy tace. “Khausar baza ki fito ki Gaishe da Malamin kuba”. Langwaɓar da kai Khausar tayi tare da Shagwaɓe murya kana tace. “Mommy faɗuwa fa nayi kuma naji ciwo aƙafa na bazan iya fita ba”. Girgiza kai Mommy tayi tare da ɓata fuska kana tace. “A'a sai kin fita ya za ayi Malamin ki yazo kuma kice baza ki fita ki Gaishe sa ba kema kinsan bai dace ba! Kuma ma ta'aziyyar Ramadan yazo mana fa”. Ta faɗi hakan dan ita a tunaninta gaisuwar Ramadan ɗin yazo musu. Saurin Kallonta khausar tayi tare da yin Rau-rau da ido Muryanta na rawa tace. “Don Allah don darajar Manzon Allah (S.A.W) Mommy ki bari ba sai nafi ta ba. Ni dai gaskiya bana son fita Mommy kawai ki barni ai mun gaisama fa”. Cikin tsira mata ido Mommy ta jingina bayanta da jikin ƙofar kana babu walwala afuskarta tace. “Kin tabbata?”. Kai ta gyaɗawa Mommy ba tare da tace Uffanba saima ƙasa da tayi da kanta tana wasa da yatsun hannunta tare da mgnar zuci. Aiko mungaisa tunda har abuna ya gani. Dai-dai lokacin Asma'u ta shigo kallon Mommy tayi kana ta kalli Khausar dake wasa da yatsun hannunta tace. “Mommy faɗuwa tayi agaban sa kuma har towel ɗinta ya since”. Cikin sauri Mommy ta kalli Khausar tare da cewa. “Subhanallahi to keme Khausar bakya girma ya za ayi kiyita guje-guje daga ke sai towel wannan abun kunyar har ina ace ke dai har abada bazaki nitsuba mitsee Allah ya kawo miki nitsuwa”. Marairaice fuska Khausar tayi tare da tura ƙaramin bakinta kana tace. “Mommy Raudat fa nabi zan kama shegiyar yarinyar nan taja na fadi agaban wani kato ai yau saina mata dukan tsiya”. Girgiza kai Mommy tayi tare da gyara tsayuwar ta kana tace. “A'a babu ruwan Raudat ai da kin bari sai abita ahankali a lallaɓa ta amma yanzu kin jawa kanki kunyar babu gaira babu dalili saboda shirmen ki na banza da wofi sakariyar banza ke har abada bazaki dena rawar kaiba”. Fuska Khausar ta ƙwaɓe tare da tura madedecin bakinta gaba still Hannunta na ƙirjinta arungume gani take da zaran ta cire hannunta Moddibo zai sake ganinsu. Mommy kuwa kofa ta nunawa Khausar babu walwala atare da ita tace. “Ki tashi kije ku gaisa ai baza ma zakiyi ba da zaran kun gaisa zaki dawo”. Ware ido Khausar tayi tare da Rau-rau da ido Atake hawaye suka fara zubowa daga Idanunta Shar-shar-shar cikin muryan kuka tace. “Allah Mommy ni dai bazan jeba ya ganni ahaka wallahi kunyar ganinsa nakeyi, kuma shima nasan yanzu kunyar gani na yake dan Allah ki barni”. Ajiyar zuciya Mommy ta sauƙe tare da cewa. “Toh shikenan”. Sai kuma ta maida kallonta kan Asma'u dake murmushi ƙasa-ƙasa tace. “Asma'u amma lafiya dai ko?”. Kai Asma'u ta gyaɗa tare da ƙaƙalo murmushi tace. “Eh lafiya Mommy ba komai bakomai dama munje unguwa ne shine muka biyo ta nan ɗin”. Ta faɗa dan tasan da zaran ta sanarwa Mommy dalilin zuwansu zata faɗawa Ummi Ummi kuwa zata hanasu bin cike akai. Asma'u kuwa kallon Khausar dake ta faman damƙe towel tayi cikin sigar zolaya tayi ƙasa da murya yanda Mommy dake fita daga ɗakin baza ta jiba tace. “Toh Madam Fattanah ai sai atashi asa kaya kada ahukunta towel da baiji ba bai gani ba”. Harara Khausar ta watsa mata tare da tura bakinta kana tace. “Ai wallahi ya kalli Wuta bal-bal dan ba yafewa zanyi ba kawai ya cuceni ya riga mijina kallon abu mai daraja da farashi”. Ware ido Asma'u tayi tare da ƙyalƙyalewa da dariya kana cikin ƙasa da murya tace. “Wallahi Khausar kinfi ƙarfina”. Saurin juyowa Mommy dake bakin kofar tayi tana kallon Asma'u domin ita ma rabon da taga dariyar ta tun kafin ɓatan M Jameel Ajiyar zuciya ta sauƙe tare da cewa. “Asma'u kin bar Moddibo shi kaɗai afalo kuma kinga Khausar ba fita zata yiba taho mu fita”. Ahankali Asma'u ta tsaida dariyar ta tare da gyaɗa kanta cikin Muryan ta dake ɗauke dariya tace. “Toh Mommy”. Sannan ta juya ta fiye bayan ta ɗagawa Khausar hannun. Ahankali Asma'u ta fita fallon tare da kallon Moddibo daya tsirawa waje ɗaya ido still ƙafafunsa amatsa yayin da Lips ɗinsa suka motsawa ahankali. Cikin sanyin murya Asma'u ta tsaya daga gefensa kana tace. “Yah Moddibo Khausar fa tace baza ta fito ba”. Ajiyar zuciya ya sauƙe cikin muryarsa da yasake sanyi fiye da da yace. “Toh shikenan bari mu tafi”. Ya ida maganar tare da miƙewa. Dai-dai lokacin Mommy ta ƙaraso wanjesu cikin sauri yayi ƙasa da kansa kana yace. “Toh Mommy bari mu tafi”. Cike da kulawa Mommy tace. “Toh mungode Moddibo Allah yasaka da alkhairi ka gaida Mutanen gida”. Kai ya gyaɗa tare da cewa. “Zasuji”. sannan suka fice. Acan gidan Hajiya Lami kuwa zaune suke tare da Samira afalon ƙaramin tsaki Hajiya Lami taja tare da kallon Samira kana tace. “Boka Kar'uzu yace tun ranan can zai zo gashi har yanzu bai zoba yau kwana uku kenan”. Kai Samira dake sanye cikin riga da skirt na Atamfa ɗinki ya zauna ɗass ajikinta saman Breast ɗinta sun fito ta waje ta gyaɗa tare da zare ido cike da damuwa tace. “Toh Mommy Meyesa Kar dai ya fasa bazai yi mana aikin bane?”. Girgiza kai Hajiya Lami tayi kana tace. “Kada ki damu gobe da wuri zan koma wajensa”. Cikin sauri Samira ta gyaɗa Kai tare da faɗin. “Aikuwa dai Mommy gwara ki koma ayi magana domin Moddibo shine rayuwata bazan taɓa rayuwar farin ciki ba idan har baya tare dani”. Kafin Mommy tace wani abu suka jiyo sautin wata mahaukaciyar dariya mai kama da gurnani da kuma kukan baƙar jaka. Cikin sauri da alamun razani suka juya tare da kallon bakin ƙofa wani gauron numfashi Hajiya Lami ta sauƙe tare da washe baki cike da farin ciki tace. “Maraba da zuwa Boka Kar'uzu Uban bokaye La'anannen Uban La'anannu Mugu uban mugaye tsinanne Uban tsinannun yanzu muke maganar ka”. Boka Kar'uzu kuwa cike da jin daɗin kirarin da ta masa ya sake kecewa da wata mahaukaciyar dariya me gigita lissafi kana cikin muryarsa mara daɗin Amo yace. “Nayi tafiya ne Aljani ɗan Jaƙunana mai ƙaho da jela ya nemi ganina abirnin Sin naje nayi kwana uku yanzun dawowa na nace barin nazo in fasa ƙuruciya”. Cike da farin ciki Hajiya Lami tace. “Toh sannu Boka”. Cikin razananniyar muryarsa mai sa ɗimuwa yace. “Ina ne masauƙi na bana son ɓata lokaci”. Cikin sauri Hajiya Lami ta mike tare da ratsa gefensa ta wuce sannan ya biyo bayanta kai tsaye BQ su tanufa dashi har bakin ƙofar ta ƙarasa tare da cewa. “Ga nan masauƙin ka sannan yanzu zan turo Samira ta kawo maka abinci. Kai ya gyaɗa kana cikin tsawa yace. “Maza ki juya ki koma da baya har ki isa ɗakin ki”. Da sauri ta juya ta fara tafiya shi kuma ya buɗe ƙofar ɗakin ya shiga. Ido ya tsirawa dakin babban falo dake ɗauke da kujeru bakwai masu kyau kana ga Canies Capet a ƙasa ga TV plasma dake manne da bango ga kuma Cottons masu kyau jinjina kai yayi tare da nufar Bedroom din nan ma Komai akimtse ga Lafiyayyan Italian bed da sha shimfiɗa na alfarma Atake ya kece da wata mahaukaciyar dariya tare da bubaga ƙafarsa a ƙasa acikin ransa yace yau Nine Boka Kar'uzu acikin wannan ƙayataccen masauƙi na alfarma tare da Santaleliyar budurwa tunda yake bai taɓa samun Santaleliyar budurwa da zaisa fasa ɗanye budurcinta kamar wannan ba, gata ɗanya sharaf ta nuna da kyau tuna hakan yasa ya sake kecewa da wata dariya Hajiya Lami na shigo falonta ta sauƙe ajiyar zuciya mai nauyi kana cike da farin ciki ta kalli Samira data zabga Uban tagumi da hannu bibbiyu tace. “Yawwa Samira ɗauki abincin dake Warmers ɗin can ki kai masa”. Cikin yanayin rashin gamsuwa da damuwa Samira ta ɗago kanta tare da kallon Hajiya Lami tace. “Mommy ki kallin jikinsa kuwa tamkar mahaukaci har wani bashi-bashi da warin kwata yake sai wani shegen turare mai masifar hawa kai dake tashi ajikinsa sannan kinga kansa kuwa!?”. Sake baki Hajiya Lami tayi tana kallonta kafin tace. “In dai har kina son burinki ya cika to ki rufawa kanki asiri ina ruwanki da shigarsa ta mahaukata ke dai burinki ya cika”. Numfashi Samira ta fesar tare da cewa. “Amma Mommy tsoro nake ji kinsan ban taɓa yi ba kuma naji wata ƙawarmu da tayi Aure tace da zafi”. Girgiza kai Hajiya Lami tayi tare da sassauta murya tace. “Ƙarya ta miki ba wani zafi sannan kuna yi da safe zai baki magani ba wani zafi da zakiji saima daɗi in ba sa'a ba ko an gama na maganin ma kice ya ƙara miki”. Ta ida maganar tana ƴar dariya irin talalatattun iyaye marasa kan gado. Girgiza Kai Samira tayi cikin tsinkewar zuciya da fargaba tace. “Ni dai wallahi Momcy ina tsoro gaskiya zuciyata tsinkewa take”. Harara Hajiya Lami ta watsa mata sai kuma tayi saurin sassauta Muryanta tace. “Kenan bakya son Moddibo sannan bakyason burinki ya cika tunda har kike wannan ɗari-ɗarin”. Cikin sauri Samira ta kalleta kana tace. “A'a Mommy Ina son shi mana, sannan ina son in auresa kinsan bani da burin daya wuce in Mallakesa amatsayin mijina”. Gyara tsayuwa Hajiya Lami tayi kana tace. “Toh da dai yafi miki ki cire duk wani tsoro da fargaba”. Cikin sanyin ta gyaɗa kai. Juyawa Hajiya Lami tayi jin wayarta na ruri tana ɗagowa taga Hajiya Bunayya murmushi tayi tare da Picking ta kai kunnenta. Batare da Hajiya Bunayya tayi sallama ba tace. “Hajiya Lami wai har yanzu Boka Kar'uzu bai zoba!?”. Dariya Hajiya Lami tayi kana tace. “Yazo amma bai daɗe ba kinga yanzu na nake ƙoƙarin tura ƴar taki ma amma ta tsaya nuƙu-nuƙu wai tsoro takeji”. Fuska Hajiya Bunayya ta ɓata tare da cewa. “Maza bata wayar kaji min shashashar yarinya”. Miƙawa Samira wayar Hajiya Lami tayi kana tace. “Toh gata”. Cikin sassauta murya da lallashi Hajiya Bunayya tace. “Samira ƴar Albarka kada ki damu kije ba zaki ji zafi ba, kuma yana gamawa zai baki magani ki rinƙa tsarki da shi zaki ji lafiya lau baki da wata matsala”. Cikin rawan murya da tarin damuwa Samira tayi rau-rau da ido kana ta kalli Hajiya Lami dake sakar mata murmushi ta haɗiye wani abu da kyar kana tace. “Ummah to Budurcina fa idan nayi Aure Moddibo ya sameni ba amatsayin cikakkiyar budurwa ba fa?”. Cikin sauri Hajiya Bunayya ta katseta da cewa. “Kaji shashasha Sokuwa yaushe zai gane ai Boka zai baki maganin da zai haɗe Budurcinki ki dawo har kinfi da ma”. Samira kuwa cikin tsinkewar zuciya da tsoron abinda zai faru tace. “Toh shikenan Ummah amma wallahi tsoro nakeji kada yamin da zafi”. Sake sassauta murya Hajiya Bunayya tayi tace. “Haba Samira kada ki bani kunya mana, ina miki kallon wayayyi ya Meye abin tsoro yara nawa da basu kaiki shekarunki ba aka musu aure har suka haihu amma ke akan ƙalilan abu kike tada hankalin ki”. Siririn tsaki Hajiya Lami taja tare da Amsar wayar ta katse kana ta fuskanci Samira Babu walwala atare da ita tace. “Kinga fa Samira kada ki ɓata min lokacin sai kace wacce za akai anyanka Meye abin tsoro acikin dan wannan abin amma kin tsaya rawan jiki na babu gaira babu dalili ke adole tsoro kike ji”. Jin abinda Hajiya Lami tace. Yasa Samira tayi narai-narai da Ido jikinta na kyarman tsoro tace. “Shikenan Mommy kada afasa zanje amma wallahi ni dai ina tsoro kada ya kasheni”. Sassauta murya Hajiya Lami tayi tare da shafa kanta tace. “Kada ki damu ai na faɗa miki babu zafin da zaki ji yanzu kije kiyi wanka”. Fuska Samira ta yamutse tare da taɓe baki tace. “Lallai ma Mommy wani wanka zanyi bayan shi wari yake nikam na tafi kuma wallahi idan naga bazan iya ba guduwa zanyi”. Ta faɗa tare da shiga kichen ta jera kayan abincin ta fita kai tsaye BQ ta nufa tana zuwa ta tura ƙofar ta shiga. Dai-dai lokacin Boka Kar'uzu ya fito daga Bedroom din ya tsaya atsakanin falo da Bedroom ya ƙura mata Ido kana ya kece da wata mahaukaciyar dariya na nasara. Cike da tsoro da tsinkewar zuciya Samira taja baya zuciyarta na bugawa da wani masifaffen ƙarfi yayinda zuciyarta ke tashi saboda wani hamami-hamami gafi-gafi da yake. Cikin sauri ya nufi inda take tare da karɓan Tray abincin hannunta ya ajiye akan stool dake tsakiyar falon kana ya kamo hannunta na dama tare da Ɗaurawa akan ƙazamtaccen abunsa kana yace. “Kinji ko wannan shine mahaɗin aikin ki kuma cikar burinki”. Zare ido Samira tayi cike da tsoro jin yanda abu mai kama data baƙar jaka ke tsaye lokaci ɗaya jikinta ya shiga rawa da masifar ƙarfi yana bada sautin dib-dib. Girgiza mata kai yayi kana cikin muryarsa mara daɗin amo yace. “Ki kwantar da hankalin ki”. Ya faɗa tare da janyota jikinsa ya rungumeta tare da tura kabcecen hannunsa acikin rigarta ya kamo caɓɓullen da ƙarfi, cikin sauri ya runtse Idanunsa tare da cewa. “Wayyo!Tabbas burinki zai cika domin Dan Ƙundalo na tare damu tabbas dashi za ayi wannan aikin mai tarin ganima”. Samira kuwa yana matseta ajikinsa taga sun koma Bedroom. Lokaci ɗaya jikinta ya fara rawa cike da masifar tsoro daya lulluɓe ta cikin rawan murya me ɗauke da tashin hankali tace. “Nifa tsoro nakeji”. Cikin wani irin yanayi daya fara shiga ya kece da mahaukaciyar dariya daya bayyanar da korayen haƙoransa masu kama da gantsakuka kana ya buɗe wangamemen bakinsa wanda laɓɓansa na ƙasa duk ya gutsutstsire yayi ja ba kyan gani yace. “Kada ki damu ba zaki ji zafi ba kicire tsoro ki samu biyan buƙatar ki”. Ƙasa cewa komai Samira tayi amma baki daya ilahirin jikinta rawa yake Shi kuwa Fatarin jan ƙyallen dake jikinsa ya ɗaga sama. Samira kuwa cikin sauri ta toshe hancinta da masifar ɗoyin da yake kana ta runtse Idanunta ganin yanda zugururunsa mai kama dana jaki ke harbin Iska yana tsirtar da wawwaran ruwa. Dariya yayi sai dai wannan karon bamai ƙara bane kana yace. “Buɗe Idonki ki gani wannan shine zai zama cikon burinki na mallaka miki shi ki juya shi son ranki wannan shine zai zama makamar aikin ki”. Girgiza kai Samira keyi cike da tsoro da tashin hankali baki ɗaya ilahirin jikinta rawa keyi duk da cewa bata taɓa kallon surar Namiji ba amma tasan baza ataɓa samun namiji mai irinsa ba mutun kamar jaki ko doki kama aljani. Bai damu da yanayin tsoron da take ciki ba ya sanya hannunsa ya keta rigar dake jikinta kana ya kai wawakeken bakinsa kan kirjinta ya kamo ya zuƙa da ƙarfi. Cikin tsanananin jin zafi Samira ta runtse Idanunta domin ji tayi tamkar ya zuƙo wani abu daga ƙwaƙwalwar kanta kana Atake taji wani masifaffen abu ya diro mata. Cikin wani irin yanayi na begen tsafi daya cusa mata, tasa tafin hannunta acikin dugujejen sumar kansa mai kama da kazar bingi-bingi saboda yanda yayi cibir-Cibir ga Bushesh-shen ganye ta tura yatsunta aciki duk da kuwa tsoro da take amma tsafin da ya mata ya danne tsoron. Cikin wani irin yanayi Boka Kar'uzu ya miƙe tare da yage Fatarin jikinsa yayi wurgi dashi kana ƙwayoyin Idanunsa suka sauya launi zuwa wani iri su ba baƙi ba su ba kaba domin duk lokacin da zaiyi Sex da Shaiɗanun aljanunsa sukeyi. Samira dake kwance cikin tsanananin tsoro take kallon abun Jaki ta haɗiye wani abu mai masifar ɗaci. Hawa gadon Boka Kar'uzu yayi tare da yaga Skirt din dake jikinta murmushin mugunta yayi dan sanin cikakkiyar budurwa wacce bata taɓa kusantar wani ɗa na miji ba. Murmushin jin daɗin yayi tare da kamo lalatarsa dake tafe da gazantaccen yanayi ya nufeta tare lalatata da duka ƙarfinsa duk da yanayin ƙanƙantar ta. Cikin wani irin Masifaffen zafi da raɗaɗi da azaba mai gigitarwa daya ratsata tun daga babban yatsanta har ƙwaƙwalwar kanta ta saki wani azabebben Ihu mai tafiya da numfashi. Cikin sauri Hajiya Lami dake zaune a falonta ta miƙe cike da farin ciki ta ƙyalƙyale dariya kana tace. “Alhamdulillah aiki ya kammata”. _(Wa'iyazi billah shashashar Uwa amaimakon taji baƙin ciki da takaici Ƴarta ta rasa abu mafi muhimmanci da daraja arayuwarta amma saita ɓige da dariya burin ƴarta zai cika bisa hanyar saɓon Allah”. Acan ɓangaren Samira kuwa Baki ɗaya ilahirin jikinta rawa yake yayin da hawaye ke kwaranya daga idanunta. Boka Kar'uzu kuwa wani irin kuka da gurnani mai kama da kukan halittun daji iri daban daban yake tunda yasa kansa ajikinta yake wani irin kumbura yana sake girma da zaran ya ritsata zataji har tsakiyar maƙogoronta saboda abu na shaiɗanu cikin tsanananin farinciki da yake ji ya cigaba da kukan jaki yana haɗawa dana kare yana keta ƙuruciyarta kana yana sake lalata mata ƙuruciya da gazantaciyar ha'ittarsa da buɗata lokaci ɗaya. Samira kuwa baki ɗaya ta fita hayyacinta cike da azaba ta suma Boka Kar'uzu kuwa bai damu da hakan ba yasa tafin hannunsa ya ɗagota tare da manna wargajejen bakinsa akan nata kana ya sake azama ajikinta wani dogon numfashi Samira taja cike da fitar hayyaci ta zuba Idanunta acikin nasa wanda kallo ɗaya zaka musu kasan bashi kaɗai bane yana tare da aljanu. cikin azaba ta shiga ƙoƙarin janye bakinta acikin nasa amma ta kasa haka ya cigaba da lalatata cike da mugunta, a haka numfashinta ya ɗauke ta sake suma. Acan ɓangaren Moddibo kuwa kwance yake rub da ciki akan makeken gadonsa Idanunsa abuɗe sun sake ƙanƙancewa kana sunyi ja da zaran ya lumshe idanunsa kyawawan caɓullen Khausar yake gani ciki. Wani irin yanayi yasa hannunsa na dama ya damƙe saman maransa tare da taune Lip ɗinsa na ƙasa. Aransa ya tuna yaushe rabon daya kasance cikin irin wannan yanayin tun kafin a sace J ɗinsa yau Kimanin wata biyu kenan amma yau tunda Idanunsa sukayi arba da Khausar A ɗin sa ya miƙe ya tsaya wani irin masifaffen Sha'awa ya taso masa juyi yake akan gado yana murƙususu jin wani irin azabebben ciwon mara baki daya bashi da damar runtse Idanunsa daya runtse zai buɗe saboda ƙirjin Khausar dake masa gezo. Aɓangaren Boka Kar'uzu kuwa haka ya cigaba da lalata Samira Yana cakuɗa ta domin ji yake tamkar ana ƙara masa ƙarfi da kuzari ne Samira kuwa data suma zata sake farfaɗowa da kanta sabida azaba. Miƙewa Boka Kar'uzu yayi tare da sakin kukan kuliya. Cikin tsanananin azaba Samira ta farfaɗo tare da ƙwalla ƙara da muryanta daya dishe da kuka kana ta sake sumewa. Boka Kar'uzu kuwa haka ya cigaba da abar jakarsa sai yayi kamar zai barta sai ya sake addabarta still hannunsa na kan ƙirjinta yana dirzawa da azaban ƙarfi. Abu tun misalin ƙarfe Sha ɗaya na dare boka Kar'uzu ke azabtar da Samira har Misalin ƙarfe shida na safe dai-dai lokacin ta sake suma haka ya cigaba da abu daya duk bedsheet din ya jiƙe da jini da Sparm miƙewa yayi ya fara zubar da wani irin abu daka gani zakasan bana mutum kaɗai bana da akwai na aljanu aciki tun yana zubawa acikin jikinta har ya jakar abunshu waje yana bin duk ilahirin jikinta dashi zuwa lokacin har ta sake farfaɗowa sai dai bata da kataɓus ɗin motsa jiki ta ta dawo tamkar gawa sai numfashin kawai da take kana tana kallon yanda yake shash-shafa jikinta zuwa saman ƙirjinta da taji tamkar ana soka mata allura runtse Idanunta tayi da karfi asanda yakai hannunsa inda ya illatata yana shafawa saboda wani azabebben zafi har tana jin yanda yake kumbure saboda azabar daya shayar mata. Ahankali ta buɗe Idanunta ta kalli yanda hannunsa na dama ke riƙe da abun yana fesa mata ƙazamtaccen ruwa. Ɗaya hannunsa kuma yana shafa ko ina na jikinta har sumar kanta. Zare ido tayi ganin ya saita abakinta sai dai bata da kataɓus ɗin motsawa kanta ya ɗago tare da buɗe bakinta ya fara zazzaga mata abin dake zuba kamar an buɗe Famfo rufe bakinta tayi abin na bin gefen bakinta yana zuba bata sha ganin haka yasa boka Kar'uzu toshe hancinta bakinta ya fara ɗurawa. Atake ta fara haɗiye wa got-got-got yakai kimanin minti ashirin yana matsa mata saida yaga cikinta ya ciko tukunna ya barta Atake tayi wani irin gyatsa. Acan Falon Hajiya Lami kuwa tsaye take Atsakiyar falon cikin sanyi ta kalli Agogon dake manne Atsakiyar falon dake nuni da ƙarfe 8:00am baki ɗaya ta fara shiga damuwa gashi ta daina jiyo koda sautin Kukanta ne da sauri tabi shawarar zuciyarta tare da fita ta nufi BQ tana isa ta tura ƙofar falon shiru ba kowa sai Farantin abinci dake kan Centre table kai tsaye Bedroom din ta nufa kana ta tura ƙofar ɗakin ta shiga Idanunta suka sauƙa akan Boka Kar'uzu dake zaune akan gado tsirara hannunsa riƙe da jagularsa d yana kaɗawa har lokacin bawai ya gaji da ita bane kawai dai ya haƙura ne. Cikin sauri ta maida Idanunta kan Samira dake kwance tsirara tana maida numfashi da gudu ta nufi kanta cikin tsanananin tashin hankali tace. “Samira!, Samira!!, Samira!!!. Wayyo nashiga uku! Boka Kar'uzu kaddai ta mutu!?”. Cikin ɗaga sautin murya yace. “Ba abinda ya sameta kada ki taɓa ta³ yanzu nan zan haɗa mata magani maza kawo min ruwan zafi”. Kai ta gyaɗa tare da cewa. “Toh”, Kana ta fice da gudu tana isa kichen ɗinta ta ɗauko Flaks din ruwa zafi kana ta dawo tare da miƙa masa still suna yanda ta barsu Buɗe Flaks din Yayi tare da tsiyayan ruwan amurfin Flaks din. Hannunsa ya ɗaga sama Atake wani ƙullin magani ya faɗo kan hannunsa budewa yayi tare da juyewa acikin ruwan zafin Flaks din. Zare ido Hajiya Lami tayi cike da mamaki ganin yanda ruwan ke ta farfasa ahannunsa. Miƙewa yayi tare da isa kan Samira ya ɓude ƙafafunta. Cikin sauri Hajiya Lami ta kalli fuskar Samira da hawayen azaba ke zuba kana ta kalli gabanta daya canza siffa ya wani irin kumbura. Boka Kar'uzu kuwa ruwan maganin ya dinga ɗiba yana shafa mata a wurin raunin sannu Ahankali Samira ta fara sauƙe Ajiyar zuciya tana jan numfashi kamar ƙiftawa da Bismillah ta Mike ta zauna tare da kallon Hajiya Lami. Cike da tausayawa Hajiya Lami tace. “Sannu Samira”. Numfashi Samira ta fesar kana tace. “Yawwa”. Kallon Samira Yayi tare da ƙurawa gabanta Ido kana ya lashe wangamemen laɓɓansa yace. “Ina yake miki ciwo!?”. Girgiza kai tayi tare da faɗin. “Babu”. Ajiyar zuciya Hajiya Lami ta sauke tare da cewa. “Bari in kawo muku abinci kuje kuyi wanka tukunna”. Boka Kar'uzu kuwa Girgiza mata dugujejen kansa yayi kana yace. “A'a ba yanzu za tayi wanka ba sai anjima inaso wannan abin ya bubbushe ajikinta domin shine mahaɗin aikin dan yadda yake ƙyalli a jikinta haka Modibbo zai rinƙa ganin ƙyallinta kuma dole shi da kanshi zai nemota”. Cikin sanyin Murya Hajiya Lami tace. “Toh yanzu sai yaushe Samira bakya jin yunwa ne?”. Girgiza Kai Samira tayi kana tace. “Mommy bana jin yunwa”. Wata mahaukaciyar dariya ya fashe dashi wanda yasa Hajiya Lami da Samira saurin Kallonsa cikin wata murya yace. “Kinsan abinda na bata tasha kuwa?. Na bata abinda babu namijin da ya isa bata tasha na bata abinda babu ita babu yunwa har na tsawon sati in dai zan cigaba da bata wannan ba dai taci abinci dan yunwa ba saidai ta buƙaci abinci dan kuzari”. Kai Hajiya Lami ta gyaɗa still Idanunta na Kan Samira. Cikin tsawa yace. “Ki fita ki bamu waje zamu ɗaura daga inda muka tsaya”. Ya faɗa tare da kamo hannun Samira. (Wa'iyazu Billah lalacacciyar uwa mai lalatacciyar tarbiya da ƙeƙyasashiyar zuciya). Daga wannan rana haka Boka Kar'uzu ya cigaba da lalata rayuwar Samira Amma dake Hajiya Lami lalacacciyar Uwa ce da ba Allah da Manzonsa a ranta bare digon imani bata damu ba acikin kwanakin Hajiya Bunayya ta kawo musu ziyara sunanta hira, harda murnar gwara da suka canza Naseer da Jameel dan da shi suka riƙa gashi na ya rasu. Kana tun ranan da Samira ta shiga ɗakin bata fita ba duk wani abu da suke buƙata Hajiya Lami na kai musu Boka Kar'uzu kuwa ko yaushe yana manne da ita yana addabarta a haka har ya cika satinsa da yace saida yayi gyaran kwana uku sannan ya koma gidansa bayan komawarsa da kwana biyar Baban Samira ya dawo. *LITTAFIN SAKAYYAH DAI NA KUDINE KO KIN GANSHI A WASU WURAREN DA BA WURINA BA TOH NA SATANE KI BIYA KI KARANTA CIKIN AMINCI BABU HAƘƘIN WANI A GANKI LITTAFIN SAKAYYAH 1K NE KACAL DUK DA YAWANSA DA DAƊINSA DUBU ƊAYA NEFA KACAL, ki biya dubunki ɗaya ki karanta maimkyau ba sallake-sallake babu kin samu wasu PAGE ɗin baki samu wasuba ki karanta abinki one by one tura kuɗin samun damar karantawa ta asusuna na GTBank. 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP 09097853276 sai in tura miki karanta lfy lafiya. Mu guji yaƙin wani duk ƙanƙantarsa domin na watan nan dai na Allah ya isane atoh* *Jauro Yaya* Hajja Nana ce zaune da ƙoron Abincin agefenta yayinda Dije da bata daɗe da zuwa ba ke zaune gefenta cikin sauri Hajja Nana ta miƙe tsaye jin tsayuwar mota aƙofar gida kallon Dije tayi fuskarta ɗauke da murmushi tace. “Ya naji kamar ƙaran mota?”. Kai Dije ta gyaɗa tare da miƙewa kana tace. “Nima Hajja Nana haka naji kamar ƙaran Mota”. Cike da zaƙuwa tace. “Maza je ki duba waye ne?”. Kai Dije ta gyaɗa tare da fita tana ganin motar tayi dariya tare da ɗaga sautin Muryanta tace. “Laaa Hajja Nana Baffa Jimeta ne”. Murmushi tayi tare da cewa. “Masha Allah dan albarka ya ɗauki abin da muhimmanci ne”. Anutse Baffa Jimeta ya shigo cikin gidan. Cikin sauri Dije ta shimfiɗa masa tabirma ya zauna suka gaisa ba daɗewa baki daya ƙannenta suka shigo. Bayan sun gama gaishe-gaishe Hajja Nana ta kalli Baffa Jimeta fuskarta ɗauke da murmushi tace. “Kazo kenan?”. Kai Baffa Jimeta ya gyaɗa cike da ladabi yace. “Nazo Hajja Nana”. Murmushi tayi tare da gyara zamanta kana tace. “Kazo batun Khausar ko?”. Jinjina kai yayi cikin sanyin murya yace. “Ai dole na inzo domin cika Umarnin ki”. Kallon ƙannenta tayi cikin alamun jin daɗi tace. “Toh Idan Allah ya kaimu gobe da safe zamu tafi can”. Ahankali ya gyara zamansa sannan yace. “Toh shikenan Allah ya kaimu lafiya”. Da daddare Misalin karfe 7:30 malam Arɗo da Abba ne zaune acikin mota Kallon Abba dake tuƙi Malam Arɗo yayi tare da sauke ajiyar zuciya kana yace. “Insha Allah yau zamuje mu isar da nufin Mu”. Jinjina kai Abba yayi cikin sanyin Murya yace. “Insha Allah yau zamu ida Wasiyyar Jameelu na sai muji abinda mahaifin yarinyar zai faɗa”. daga nan suka nufi gidan Ummi Washe gari da safe Misalin ƙarfe tara Hajja Nana da Baffa Jimeta tare da Malam Liman suka isa gidan Lamiɗo kai tsaye Sashen Mommy ta nufa Dije na biye da ita. Malam Liman da Baffa Jimeta kuma suka nufi falon Lamiɗo. Cike sauri Mommy dake shirya dining table ta juya jin Sallamar Hajja Nana cike da girmamawa tace. “Hajja lale marhaba kece”. Kai Hajja Nana ta gyaɗa tare da faɗin. “Wallahi kuwa”. Murmushi Mommy tayi tare da miƙewa bayan sun gaisa ta nufi dining table ta kawo musu Flaks din tea da soyayyan ƙwai da buredi da kuma ɗumamen tuwon shinkafa miyar taushe ta ajiye musu sannan ta basu waje dake basuyi breakfast suka taho nan suka ci. Bayan sun gama Mommy na murmushi tace. “Amma kunyi saurin isowa”. Kai Hajja Nana ta gyaɗa tana gyara zaman Flaks din tace. “Eh ai bani kaɗai bace da Malam Liman da kuma Baffa Jimeta muka zo akan dai Maganar Auren Khausar dana miki ne”. Khausar dake zuba chips afaranti tayi saurin kallon Hajja Nana babu walwala atare da ita tace. “Wai dan Allah Hajja Nana mena tsare miki ne arayuwar duniyar nan?”. Kallonta Hajja Nana tayi cikin sassauta murya tace. “Ni ba abinda kika tsare min, kawai dai gata nake so na Miki domin Aure shine rufin asiri da kuma gatan ƴa mace, sannan ga ɗan uwanki zai riƙe ki da Amana da gaskiya”. Ta dire ayar mgnar tare da murmushi ta kallon Khausar data tsareta da ido kana ta sassauta murya ta cigaba da cewa. “Ga Babansa ma munzo tare, dan in muka gama magana ma, shi yau zai wuce mu kuma motar Kasuwa zamu hau kawai”. Kallonta kawai Khausar keyi Muryanta na rawa tace. “Wai dan Allah Hajja Nana Meyesa kike min haka ne?. Agaskiya ni banason abinda kike min?”. Taɓe baki Hajja Nana tayi tare da tsira mata ido tace. “Ko bakyaso dole sai anyi”. Cikin sauri Khausar tace. “Wallahi Ni dai baza ayimin dole ba”. Ajiyar zuciya Mommy ta sauƙe da alamun ɓacin rai ta kalli Khausar tace. “Wai Khausar Meyesa haka ne bana son abinda kike min fa banaso kifa kiyayi kanki ki barni inji da abu ɗaya”. Dai-dai lokacin Lamiɗo ya shigo falon tare da zama aƙasa kana cike da ladabi ya Marabci Hajja Nana. juyawa yayi ya kalli matarsa tuni ya gano ɓacin ran dake fuskarta kawai kawaici takeyi shiyasa bata nunawa amman wani lokaci ma daɗi takeji in Khausar na titse kakartata. Anutse ya gyara zamansa kana yayi ƙasa da kansa cike da ladabi da kuma mutuntawa yace. “Addah Nana yanzu mukayi magana da Alhj Muhammadu da kuma Malam Liman mun gama magana dasu”. Murmushi Hajja Nana tayi tare da jinjina kai kana tace. “Yawwa sun maka bayani ko?”. Jinjina kai yayi cike da ladabi yace. “Eh sunyi min”. Miƙewa Khausar tayi tare da kallon Dije tace. “Dija mu tafi”. Numfashi Lamiɗo ya fesar kana yace. “A'a Khausar zauna”. Kai ta gyaɗa tare da komawa ta zauna kana ta sunkuyar da kanta ƙasa hawaye na ciko mata ido. Ahankali Lamiɗo ya sake yin ƙasa da kansa kana yace. “Toh Hajja Nana naji abinda yake tafe daku, akan batun Khausar da ɗan Uwanta Aliyu”. Cikin sauri Khausar ta ɗago kanta tare da kallon Lamiɗo sai kuma tayi saurin sunkuyar da kanta hawaye na kwaranyo mata kana zuciyarta na bugawa da masifar ƙarfi. Ahankali Abba ya cigaba da cewa. “Ni babu wata matsala daga gareni, duk da da akwai ƙanina ɗan Yafendo na dake son Khausar tun tana ƙarama, toh amma sawun giwa ya take na raƙumi, abinda kuke ce shi za ayi domin koda inada power akan Khausar kun fini ƙarfi”. Sai kuma ya ɗago kansa tare da kallon Hajja Nana data tsaresa da ido Ajiyar zuciya ya sauƙe kana ya cigaba da cewa. “Amma Koda batun Naseer bazai kau da batun ku na kawo na Naseer ba, duk da cewa bamu ji ta bakin yarinya ba duk da naga alamun ta dai-dai-ta da ɗan Uwanta tun da yanzu bana ganinsu da Naseer”. Ya kare mgnar tare da kallon Khausar da tayi ƙasa da kanta fuskarta cike da hawaye numfashin ya ɗan fesar kana yace. “Sannan ba aji ra'ayin Khausar ba, domin yaran yanzu ba ayi musu dole sabida haka ya kamata aji ra'ayin Khausar idan tanason. Ɗan Uwanta tofa sawun Giwa ya take na raƙumi idan kuma Naseer take so tou sai mu nemi al'farma a wurinku”. Ƙankance ido Hajja Nana tayi kana ta shiga girgiza ƙafanta tare da kallon Lamiɗo tace. “Lalle kam kamar yanda ka faɗa haka ne, sawun Giwa ya take na raƙumi, sannan batun so kuke ɓata ƴaƴanku mu da ai sai dai a aura maka ko kana so ko baka so, kuma hakan be hana zaman lafiya ba”. Ahankali Lamiɗo ya sunkuyar da kansa cikin girmamawa da tausashi harshe yace. “Ai zamani ne ya sauya Hajja Nana Da da yanzu ba ɗaya bane amman yanzu bari muji ta bakinta”. Ya kare mgnar tare da gyara zamansa ya fuskanci Khausar cikin tausasawa yace. “Khausar”. Murya na rawa ta amsa, yayinda tuni hawaye ke kwaranya. Mommy kam numfashi mai nauyi ta fesar tare da kauda kanta ranta cike da tausayin yarta. Shi kuwa Lamido cikin kulawa yace. “Ki dena kuka Khausar kada ki damu ki gaya min cikin mutun biyu Aliyu Dan uwanki da Naseer wa kikeso, kada kiji tsoro kinjiko Mamana gaya min”. Jin hakane yasa Khausar ɗago kanta ahankali zuciyarta na cike da wani irin masifaffen rauni murya na rawa ido na kwaranyar da hawaye ta kalli Lamiɗo tare da cewa. “Abba Ni dai bana sonsa”. Cikin sauri Hajja Nana ta kalli Khausar tare da ƙankance Ido a faɗace tace. “Don Ubanki to Naseerun kike so dangin Mayu!?”. Sassayan kuka Khausar ta saki tare da cewa. “Nikam shima bana sonsa”. Kusan a tare Mommy da Hajja Nana da Lamiɗo duk suka kalleta. Cikin tsawa da masifar isa da iko Hajja Nana tace. “Toh wa kike so?, sannan me kike nufi ?,wa zaki Aura?, tunda kince bakyaso Aliyu ba kyason Naseerun?”. Shiru batace komaiba, sai kuka. Ganin haka yasa Lamido yin gyaran murya cikin Muryar lallashi yace. “Toh wa kikeso Manana?”. Kukan ne ya fara tsanantan mata kana a raunace ta ƙara sunkuyar da kanta. Afusace Hajja Nana tace. “Toh dan ubanki wa zaki Aura? Wa kikeso?”. Cike da sanyi murya na rawa tace. “Ni dai akwai wanda zan aura?” Mommy kuwa da sauri ta kalli Khausar wacce tunda aka fara magana bata ce Uffan ba cike da mamaki tace. “Khausar dawa ye kike soyyayya ban saniba wa kike so wa zaki Aura!?”. Ahankali Khausar ta gyara zamanta tare da sun kuyar da kanta ƙasa kana tace. “Ni Moddibo nake so”...! *LITTAFIN SAKAYYAH DAI NA KUDINE KO KIN GANSHI A WASU WURAREN DA BA WURINA BA TOH NA SATANE KI BIYA KI KARANTA CIKIN AMINCI BABU HAƘƘIN WANI A GANKI LITTAFIN SAKAYYAH 1K NE KACAL DUK DA YAWANSA DA DAƊINSA DUBU ƊAYA NEFA KACAL, ki biya dubunki ɗaya ki karanta maimkyau ba sallake-sallake babu kin samu wasu PAGE ɗin baki samu wasuba ki karanta abinki one by one tura kuɗin samun damar karantawa ta asusuna na GTBank. 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP 09097853276 sai in tura miki karanta lfy lafiya. Mu guji yaƙin wani duk ƙanƙantarsa domin na watan nan dai na Allah ya isane atoh* By *GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 4* Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Zare ido Hajja Nana tayi cike da matsanancin mamaki al'ajabi haɗi da alhini. Tayi salati tare da tafa hannu. Muryanta na cike da mmki, takaici, haɗi da fusata ta cigaba da cewa. “Ohh Allah ya kawo mu ƙarshen duniya, yarinya babu tsoron Allah bare aje ga babin kunya ki dubi tsabar Idona ki kuma dubi tsabar idon Mutumin dake matsayin Mahaifinki, sannan ki dubi tsakar idon Mahaifiyarki kice wai wane kike so!”. Cikin raunin Khausar tayi ƙasa da kanta tana mai rumtse idonta tana jin wani irin yanayi mai cike da rauni azuciyarta. Wani shegen kallo Hajja Nana ta watsa mata cikin tsananin fushi da ɓacin rai tace. “Wanene shi Moddibo? wani gantalellen yadine Moddibon? shin inane tushensa su waye ne Asalinsa dame yafi ɗan uwanki da har kika zaɓe sa kika ƙyale ɗan Uwanki dame yake taƙama!?”. Ta ida maganar tana me tsare Khausar da ta ɗan ɗago kanta fuska cike da rauni, ita Hajja Nana da idanun fusata ta banka mata harara. Ita kuwa Khausar ahankali ta sake sunkuyar da kanta ƙasa batare da tace. Uffan ba yayin da gaba ɗaya ilahirin jikinta ke tsuma. Cikin sanyi Lamiɗo ya sauƙe ajiyar zuciya mai nauyi tare da jinjina kansa kana ya maida kallonsa kan Khausar da kanta ke ƙasa. Mommy kuwa cikin yanayin mamaki da yadda maganar tazo mata abazata ta tsirawa Khausar Ido tana maimaita abinda Khausar ta faɗa aƙasan ranta. Girgiza kai Hajja Nana tayi tare da juyawa ta kalli Mommy tare da sakin kuka kana tace. “Yanzu Aysha Ina magana kema kinyi min banza, baza ku bani amsaba, wato ni zaku mayar gantalalliya ga tsohuwar banza tana magana dole ku shareni tunda kun mayar dani bansan abinda nake ba”. Sai kuma ta maida kallonta kan Khausar cikin matsanancin ɓacin rai da kuka tsufa tace. “Yanzu abinda kika zaɓawa kanki kenan Khausar!?. Yanzu abinda zaki yimin kenan? Kice ba kyason ɗan Uwanki?. Wannan dangin Mayu da kika ce bakyaso ai ban damu ba amma ki dubi tsabar Idona kice bakyason jininki ɗan uwanki yaro mai mutunci da kamala?”. Mommy, Lamiɗo, da Dije baki ɗaya Idanu suka zubawa Hajja Nana suna kallon yadda take kukan tsakaninta da Allah Khausar kuwa still Kanta na ƙasa ita kadai tasan abinda take ji. Cikin fushi da tsawa Hajja Nana ta kalli Khausar data ƙi ɗago kanta tace. “Waye shin dame yafi Aliyu?. Wato dai ya tabbata babu tsoron Allah acikin waɗannan tsayayyun idanun naki, banda lalacewa da taɓarɓarewar tarbiyarki shin har kina da bakin da Iyayenki na maganar aurenki zaki sanya naki aciki da masifar tijara?”. Cikin sanyi Khausar ta ɗago kanta, tare da buɗe idanunta wanda tuni suka sauya launi daga farin madara zuwa jan rushi, cikin rauni ta kalli Hajja Nana dake zazzaga bala'i kamar ba gobe. Sai kuma ta lumshe idanunta kana ta buɗe, amma ko ƙala bata ceba. Afusace Hajja Nana dake kuka tace. “Maza ki daina kallona da wannan. Fitsararrun idanunki dake tsaye kamar Nonon maza tunda kin shafawa Idanunki baƙin kwalli, adole gaki ƴar tijara. Ohoɗijam kai ni wallahi tallahi billahil-azem tunda nake ban taɓa kallon abinda ya gigitani ya ratsa ƙwaƙwalwa ta irin wannan maganar taki ba!”. Sai kuma ta sanya bakin zaninta tare da sharce hawaye da yar majina still tana kuka tace. “Yanzu Khausar me kike nufi dani?, kina nufin Baffanki da yayi tattaki tun daga Adamawa yazo nan yazo abanza mu taso tun daga Jauro yaya da sanyin safiya munyi a wofi kenan?. Ki dubi tsabar Idanun mu saboda baki da kunya kice bakyason Jikana sannan ki dubi tsabar idon Baffanki kice bakyason. Ɗansa bayan shi zai bada Aurenki?”. Kasa ɗago kai Khausar tayi ta kalleta sabida wani irin abu take ji azuciyarta yayin da hawaye suka shiga bin kuncinta. Mommy Kam ta gumi tayi baki ɗaya kanta ya kulle da lamarin ta rasa ta yanda zata fara misalta abin. Lamiɗo kuwa ganin yanda Hajja Nana ke kuka haiƙan ƙadaran tana surutai yasa ya sassauta muryarsa tare da cewa. “Dan Allah Hajja Nana kiyi haƙuri ki daina wannan kukan”. Saurin ɗaga masa hannu tayi still tana kuka tace. “A'a barni idan banyi kuka ba me kake so inyi tunda Allah ya haɗani da gantalalliyar jika dake son kunyatani a Idanun duniya anya yarinyar nan tana da hankali kuwa kodai akwai abinda ke damun aƙwaƙwalwar , hegiya fitsararriya”. Cikin rauni da alamun damuwa Khausar ta ɗago Idanunta dake jiƙe da ruwan hawaye ta kalli Hajja Nana muryanta na rawa cikin sanyin tace. “Dan Allah ni. Ki daina zagina Hajja Nana ki daina Sheganta ni ke kinfi kowa sanin cewa niba Shegiya bace kuma ki daina zagin Ubana ki daina saka shi acikin wannan maganar ki barshi ya kwanta akabarinsa cikin nutsuwa da salama tun da dai ba wani mugun abu na aikata ba bare kiyita ihu kina son tara mana mutane”. Cikin fushi da takaici Mommy ta Kai hannunta na dama tare da kwaɗawa bakinta mari kana ta watsa mata Harara tare da cewa. “Rufe min baki fitsarariya mara kunya. Wallahi Khausar kin bani mamaki sam ban taɓa zaton haka daga gareki ba agaban idanun mu Khausar yaushe kika zama haka ni zaki kunyata?”. Da sauri Khausar taja baya tare da fashewa da matsanancin kuka me tsuma zuciya. Cikin sanyi Lamiɗo ya kalli Khausar dake kuka tamkar ranta zai fita kana yace. “Khausar tashi ki tafi ɗaki”. Da gudu ta miƙe ta nufi ɗakinta, kana Dije ta mara mata baya. Khausar na shiga ɗaki ta faɗa kan gado tare da fashewa da matsanancin Kuka me tsuma zuciya da ban tausayi yayin da hawaye wani ke bin wani suna kwaranya daga Idanunta. Acan Falon kuwa ta inda Hajja Nana ke shiga ba tanan take fita ba, baki ɗaya Idanunta sun rufe sai Masifa take zazzaga musu musamman Mommy ganin yanda take zazzaga Masifa ba Full stop bare commer yasa Lamiɗo kasa fadar abinda ke ransa cikin sanyin murya da ladabi yace. “Dan Allah Hajja Nana kiyi haƙuri, muyi mgnar a tsanake, kinfa san shi Aure fa rabone, sannan nufi ne na Ubangiji sannan matar mutum kabarinsa, idan har Allah ya ƙadarta cewa Aliyu shine mijin Khausar to fa duk duniya idan za'a haɗu babu wanda ya isa ya raba wannan auren”. Wani irin kallo Hajja Nana ke binsa dashi tana mai tafasa dan masifa. Cike da ladabi da kuma sanyin murya Lamiɗo ya cigaba da cewa. “Idan kuma har Allah bai ƙadarta cewa Aliyu shine mijinta ba, tofa babu wanda ya isa yasa hakan ya kasance, dan haka dan Allah kiyi haƙuri Insha Allah komai zai dai-dai ta”. Girgiza kai Hajja Nana tayi tare da juyawa ta kalli Mommy da kanta ke ƙasa cikin fushi tace. “Lallai Aysha dama irin wannan tarbiyyar kika bawa ƴarki kenan? Yanzu mu awajen mu wace yarinya ce ta isa ta kalli tsabar idon magabatan ta tace wai ga wanda take so wannan abin kunyar har ina?”. Cikin sanyi da alamun damuwa Mommy ke kallonta baki daya ta rasa wani kalma za tayi amfani dashi wajen bawa Hajja Nana haƙuri. Hajja Nana kuwa ƙwaffa tayi cikin rawan murya ta cigaba da cewa. “Tirrr da wannan rayuwa wai yarinya ƙarama kamar Khausar har tasan ta tsaya agaban manya tace ita ga wanda take so, watoma kenan itace zatayiwa kanta zaɓin mijin da zata aura. To mu azamanin mu koda ya rinya itace Sarauniyar kyau idan magabatan ta suka zaba mata miji koda kuma shine Sarkin munin duniya haka zata zauna dashi bare me Khausar zata nunawa Aliyu?Mutumin da koda kyaune ya fita”. Ajiyar zuciya Lamiɗo ya sauke tare da gyara zaman sa kana ya tsira mata idanu yana mamakin yanda ta ɗauki al'amarin da zafi kawai dan Khausar tace Moddibo take so shine ta kafa aƙota sai kace wacce akace tayi cikin shege shi kam baiga abin tada jijiyoyin wuya akan maganar ba. Numfashi ya fesar tare da sassauta muryarsa yace. “Dan Allah Hajja Nana kiyi haƙuri Insha Allah komai zai dai-dai ta akwai yarinta atare da Khausar har yanzu bata mallaki hankalin kanta ba, amma bawai dan baki isa da ita bane yasa tayi magana”. Ajiyar zuciya Mommy ta sauƙe tare da ɗago kanta kana cikin sanyin murya ta kalli Hajja Nana dake matsar kwallar da taƙi fitowa tace. “Dan Allah Hajja kiyi haƙuri wallahi Ni kaina ban taɓa jin wannan kalmar abakin Khausar ba, sai yau da ace tun farko naji to wallahi bazan bari ya fito fili ba zan dakatar da ita”. Wani irin kallo Hajja Nana ta watsa mata tare da ƙankance ido tace. “Wallahi ƙarya kike Aysha Babu ta yanda za ayi ƴarki na soyayya da wani amma baki sani ba, kawai dai so kike kinuna min iyakata akan Khausar kuma kisani duk abinda zakiyi ke dai baki isa ki canza matsayina ba”. Kai Mommy ta girgiza cikin sanyi da ladabi ta cigaba da bata haƙuri haka zalika Lamiɗo hakuri kawai suke bata. Miƙewa Hajja Nana tayi tare da ƙankance Ido ta kalli Lamiɗo da Mommy kana ta ya mutse baki tare da cewa. “Ni dai Wallahi Allah wannan maganar jinta nake kamar saɓon Allah”. Cike da damuwa Mommy tace. “Dan Allah kiyi haƙuri ki zauna. Khausar tayi kuskure amma zamuyi wa tufkar hanci”. Cikin sauri Hajja Nana ta kalli Mommy tare da faɗin. “In zauna fa kika ce? Inani ina zaman nan? Ina sam nikam banga wajen zama ba. Subhanallah Allah ya tsareni ai sai Girgiza ƙasa ya rufta dani aciki yarinya budurwa yarinya ƙarama har tanada tsaurin idon da zata zauna tsakanin magabatan ta masu aurar da ita, ta iya buɗe baki tace bata son zaɓin su sai zabinta”. Ta ida maganar tare da ficewa tana mita, da korwa da kororowa haɗi da kormoto. Cikin sauri Lamiɗo da Mommy suka bi bayanta cike da girmamawa suke bata haƙuri amma firr wannan fitinenniyar tsohuwa taƙi sauraronsu tafiya kawai take tana kumfar baki, har ta isa Farfajiyar gidan. Dai-dai lokacin Hajiya Bunayya ta fito tare da kallon Hajja Nana sai kuma ta maida kallonta kan Mommy dake aikin rarrashin Hajja Nana tana bata haƙuri tace. “Aysha lafiya kuwa yau nakeji hayaniya naga kamar ran Hajja Nana aɓace". Ajiyar zuciya Mommy ta sauƙe cikin sanyin murya tace. “Dan Allah Hajiya ki tayamu bata haƙuri fushi tayi”. Kallon Hajja Nana. Hajiya Bunayya tayi da murmushi afuskarta tace. “Ayyah Hajja Nana kiyi haƙuri dan Allah”. Ko kallonta Hajja Nana ba tayi ba bare ta tanka ta ta nufi jikin mota. Baffa Jimeta da Baffa Liman dake zaune Falon Lamiɗo kuwa jiyo hayaniyarta yasa sukayi saurin miƙewa tsaye, sai kuma suka nufi wajan jin Muryan Hajja Nana na tashi cikin sauri suka fito tsaye suka hangota jikin motar tana ta sababi kallon Baffa Liman Baffa Jimeta yayi cike da mamaki yace. “Yau kuma waya taɓo Hajja Nana haka?". Girgiza kai Baffa Liman yayi tare da faɗin. “Allahu a'alam amma dai baya wuce Khausar ba”. Suna isa jikin Motar Baffa Jimeta ya matsa kusa da ita tare da sassauta murya yace. “Hajja lafiya kuwa me yafaru?”. Kallonsa tayi cikin fushi tace. “Wuce mu tafi ina Liman maza ku wuce mutafi wannan gida ba gidan zuwa bane gidan fitsararru da rashin tarbiyya”. Dai-dai lokacin Gimbiya Dadu ta fito daga sashen ta jin hayaniyar babu walwala afuskarta ta kalli Hajja Nana tare da cewa. “Dakata!, Mukam ba fitsararru marasa tarbiyya bane Jikar kice dai fitsararriya mara tarbiyya”. Afusace Hajja Nana ta kalleta tare da ɗaga mata hannu cikin fushi da ɗaga murya tace. “Keee dakata kada kice zaki faɗa min magana”. Cikin sauri Lamiɗo ya juya ya kalli Gimbiya Dadu cikin sanyin murya yace. “Dan Allah Mama kada kiyi magana, ki taya mu bata haƙuri baki san meye ɓata mata rai ba”. Taɓe baki Gimbiya Dadu tayi kana tace. “Yo aiji nayi tana haɗa mana Jami'n zuriya gaba ɗaya ne tana aibanta mu”. Tafe hannu Hajja Nana tayi tare da ƙankance ido kana tace. “Toh Zuri'ar taku ta arziƙi ce? Nace zuru'ar taku har wata kayan gabas ce? Kin sani dai na sani. ko kuma wata tsiyace da ita zuri'ar Mayu”. Girgiza kai Baffa Jimeta yayi tare da cewa. “Inalillahi Ash'sha haba Hajja Nana dan Allah kiyi haƙuri mana”. Kusa da ita Baffa Liman ya matsa cike da rarrashi yace. “Dan Allah Addah Hajja am kiyi haƙuri ki kwantar da hankalin ki kizo muje mu zauna”. Girgiza kai tayi tare da faɗin. “Inaaa zan zauna mutafi kawai nifa bazan zauna awannan gidan ba wallahi banga wajen zama ba wannan abin kunya da tashin zuciyar ba dani ba”. Ganin yanda ta tashi hankalinta yasa Baffa Jimeta ya buɗe mata bayan mota tashiga sannan ya zagaya yashiga mazaunin Driver Baffa Liman ya zauna gefensa. Ahankali Lamiɗo ya matsa jikin motar ta Side din da hajja Nana ke zaune cike da ladabi yace. “Dan Allah Hajja kiyi haƙuri akan abin da ya faru”. Girgiza kai tayi tare da cewa. “Ba komai Lamiɗo ai ba laifin ka bane, ai kai baka da laifi aciki laifin uwarta ne da ita kanta”. Mommy Kam da kallo tabi motar har ya fice daga gidan. Bayan sun fita Baffa Jimeta ya juya tare da kallon Hajja Nana da tayi kicin-kicin da fuska kana yace. “Toh Hajja yanzu gida zamu tafi kenan?”. Girgiza kai tayi tare da cewa. “Kaini gidan ƙawata Innare”. Jinjina kai yayi kana yace. “Toh”. Kai tsaye gidan su Moddibo ya nufa da motar. Acan gidansu Abba kuwa zaune yake afalonsa cikin yanayin shiru-shirun daya saba ya tallafe haɓarsa da hannunsa na dama baki ɗaya ya rame dan bai cika Lafiya ba ahankali ya kalli center table dake gabansa jin wayarsa na ruri ɗauka sunan Manager company sa dake Marocco ne ya bayyana Picking Yayi tare da kaiwa Kunnensa sannan yayi sallama. Bayan sun gaisa Manager ya fara mishi mgn da larabci kamar yadda suka saba yace. “Yallaɓai sabbin kaya da mukayi Order daga Chaina sun iso gaba ɗaya sannan ana bukatar kai ko ni wani ya zamana yana wajen domin aikin sabbin na'uran sarrafa Arabia Gawn da mukeson fara sabbin samfurin. To gashi kuma ni yanzu ba na nan, kasan ina India naje aduba min lafiyar ƙafana to dole since sai an wakilta wani kafin asauke kayan aga yanayin da abubuwan suka iso lafiya”. Jingina kai Abba yayi tare da sauƙe ajiyar zuciya kana yace. “Toh kuma gashi nima kuma ban cika lafiya ba kullum ina fama da matsanancin ciwon kai, dama can a tsarina Jameel ne zai wakilceni aiyi aikin”. Cike da tausayawa Manager yace. “Ayyah Allah Ubangiji ya sawwaka. Yallaɓai sai dai a cigaba da haƙuri Jameelu kuwa Allah yajiƙan sa ya gafarta masa, amma ya kamata asamu awakilta wani tunda bana nan ga kaya sun iso gashi audugar da aka tura da Nigeria ta iso, kuma tunda tazoma bamuyi mgnar ba sabida wannan iftila'in ɓatan Jameel”. Jinjina kai Abba yayi tare da cewa. “Toh shikenan, amman bazan samu zuwa ba, domin nima kaina ba lafiyar bace dani amma Insha Allah zan turo Aliyu yazo zaiyi dukkan abinda ya dace”. Kai Manager ya gyaɗa kana yace. “Toh Allah ya bada iko dan kaya sun iso tun jiya suketa ƙoƙarin za afara aikin sauƙe kayayyakin da ayyukan su masu motocin ma sun matsa min don suna so su fita cikin Company'n dan sunce basu son su wuce kwana biyar zuwa takwas, in sun wuce haka kuma sai in za'ainta biyansu ne”. Cikin sanyin murya Abba yace. “Toh shikenan ba komai Insha Allah zanyi wa Moddibo magana zai zo yanzu zan kira shi in sha Allah in this week zai shigo Marocco”. Acan gidan su Moddibo kuwa abakin ƙofa Baffa Jimeta yayi Parking din motarsa cikin sauri Hajja Nana ta buɗe Murfin motar ta fita tare da buɗe gate din gidan tashiga. Da kallo Baffa Jimeta da Baffa Liman suka bita har ta shige cikin gidan. Ita kuwa tana shiga tun daga ƙaramin gate da zai sadata da ɗaya sashen ta fara doka sallama tare da faɗin. “Innare! Innare!! Innare!!!Bakya Nan ne!?”. Cikin sauri Innayi ta fito daga ɗakinta da murmushi afuskarta tace. “A'a wannan muryar wa nake ji kamar Hajja Nana”. Kai Hajja Nana ta gyaɗa tare da cewa. “Eh Innare nice dai”. Murmushi Innayi tayi tare da ƙarasawa kusa da ita tace. “A lale maraba Barka da zuwa Maraba maraba mu shiga daga ciki”. Kai Hajja Nana ta gyaɗa sannan suka shiga ciki cike da kulawa Innayi ta ajiye mata ruwa da abin taɓawa Sannan ta kalli Hajja Nana dake ta cika tana batsewa tace. “Hajjia Nana mutan maka da Madina Bismillahi”. Girgiza kai Hajja Nana tayi kana tace. “A'a bazan iya cin komai ba barshi kawai Nagode”. “Meye faru kuma?”. Girgiza kai tayi cike datakaici tace. “Ƴaƴan zamani kai Allah ya kyauta”. Zama Innayi ta gyara tare da cewa. “Waya taɓoki?”. Ƙwaffa Hajja Nana tayi kana tace. “Hegiyar yarinyar nanne fitsararriya gantalalliyar yarinya da batasan abin da ya dace da kanta ba, ana nuna mata gabas tana ga yamma.” Sai kuma ta fesar da numfashin kana taci gaba. “Uyumm yarinya har an kai matakin da yarinya ƙarama ana magana tana mgna ta fetsare Idanunta ta kalli idanun Magabatan ta tace wai tayiwa kanta zaɓin mijin Aure”. Ajiyar zuciya Innayi ta sauƙe tare da kallon Hajja Nana kana tace. “Wace yarinya ce haka”. Cike da takaici Hajja Nana tace. “Khausar mana”. Cike da Mamaki Innayi tace. “Ha'a Khausar kuma wace Khausar ɗin?". Jinina kai Hajja Nana tayi tace. “Eh Khausar jikata”. Gyaɗa kai Innayi tayi tare da cewa. “Eh na fahimta.” Kallonta Hajja Nana tayi kana tace. “Yanzu na fito daga gidan Lamiɗo ai”. Cike da mamaki Innayi tace. “Dama Khausar ɗin gidan Lamiɗo itace jikar ki?”. Kai Hajja Nana ta gyaɗa tare da cewa. “Eh itace jikata ɗin mana”. Numfashi mai nauyi Innayi ta sauƙe tare da gyara zamanta kana tace. “Toh ki kwantar da hankalin ki me yayi tsanani aciki?”. Ƙwaffa Hajja Nana tayi tare da kallon Innayi tace. “Mun zo da batun Aurenta da ɗan Uwanta, sannan dama anan cikin zuri'ar gidan Lamiɗo kin sansu Zuri'ar Mayune to wai akwai wani yaro Naseeru da yake sonta”. Gyara zama Innayi tayi tana kallonta. ita ko Hajja Nana ta cigaba da cewa. “To Ni duk atunanina ma idan batason Aliyu Naseeru zata ce tana so amma wai. Yarinya nan tace wai wani take so, saboda rainin hankali wai Uwar ma batasan da batun ba”. Ajiyar zuciya Innayi ta sauƙe tare da fuskantar Hajja Nana tace. “Toh me abin tashin hankali kinsan zamanin da dana yanzu ba ɗaya bane, abinda aka mana muka jura na yanzu ba zasu jura ba, bama a isa ayi musu ba, bare kuma har aje matakin su ɗauka, amma yanzu kisha ruwa ranki yayi sanyi tukun”. Numfashi Hajja Nana ta fesar kana tace. “Wallahi baki daya a fusace nake yarinya tayi matuƙar ɓata min rai ta fusata min zuciya ni zata wa tsawa ƙasa a ido. Baffanta yayi tattaki gari ya garara yazo amma tace bata son ɗan sa saboda bata da mutunci”. Innayi kuwa ruwa ta miƙa mata tare da cewa. “Ke dai kisha ruwa zuciyarki yayi sanyi”. Karɓa tayi tare da kafawa abakinta ta fara sha Acan Falon Moddibo kuwa zaune yake akan Sallaya bayan ya idar da sallar Walha hannunsa riƙe da Alkur'ani yana karanta suratul Tauba yana Aya ta ɗari da ashirin da bakwai yaji wayarsa na Vibrating Kallon screen ɗin wayar yayi ganin sunan Abba yasa ya cigaba da karatun kasancewar saura Ayoyin biyun ƙarshe yasa ya cigaba yana ƙarasawa ya shafa addu'ar dai-dai lokacin wani sabon kiran ya sake shigowa. Anutse ya ɗaga wayar tare da kaiwa Kunnensa yayi Sallama. Cikin sanyin murya Abba ya amsa tare da cewa. “Aliyu”. Ahankali Moddibo yace. “Na'am Abba ina kwana ya ƙarfin jikin naka?”. Cikin sanyin murya Abba yace. “Lafiya lau Alhamdulillah ya gida? Aliyu ya kwana biyu duk ban jika ba”. Ajiyar zuciya Lamiɗo ya sauƙe kana yace. “Wlh kuwa Abba ya ƙarfin jikin naka?”. Ahankali Abba ya sauƙe numfashi kana yace. “Jiki da sauƙi”. gyara zamansa yayi tare da cewa. “Toh Abba Allah ya ƙara sauƙi amma lafiya kuwa?”. “Eh lfy lau. Yanzuma nayi waya da. Mgnar Company na dake Marocco, to dama akwai kayan da mukayi Order sabbbin Injuna, sabida tsoffin sun fara samun matsala kasancewar sun kwana biyu to an kawo sabbin kuma Manager baya nan yaje duba lafiyarsa, kuma yanzu dole ana buƙatar sai akwai sahalewar wani da kuma sa hannu na kafin afara sauƙe kayan dole kuma akwai buƙatar tsayeyye da zai sa ido kan aikin kafa musarrafan da za'ayi”. Tunda Abba ya fara magana Moddibo ya lumshe idanunsa yana cigaba da sauraron sa. Abba ya cigaba da cewa. “To yanemi da Inje, to ni kuma bazan iya ba, kullum ina fama da ciwon kai kuma kaga ga yanayin da nake ciki har yanzu ana zuwa min gaisuwa, shiyasa nake so ka shirya ka wakilceni, kaje ka fuskanci aikin idan yaso idan komai ya dai-dai-ta aka fara aiki in anyi rukunin forko saika dawo ba zaka daɗe ba”. Moddibo kuwa shiru yayi tare da jingina bayansa da jikin Cushing. Daga ɗaya ɓangaren Abba yace. “Hello! Aliyu Hello!!, Hello!!! Aliyu kana jina kuwa?”. Shi kuwa Moddibo cije Lip ɗinsa na ƙasa yayi Aransa yace bana son garin Gembila baki ɗaya jihar Taraba ta fitar masa ji yake tamkar wuta ake watsa masa aduk lokacin daya tuna shi kaɗaine ke rayuwa babu J ɗinsa, babu wani akusa dashi idan zai tafi masallaci shi kaɗai sannan idan zai dawo shi kaɗai kana idan zaici abinci shi kaɗai baki ɗaya ilahirin garin ya masa duhu kana ya masa ƙunci sam baya son zama acikinsa Nigeria kanta ta fice masa arai. To amma kuma idan ya tafi Ummi ya zatayi. Cikin sauri ya buɗe Idanunsa dake lumshe jin Abba na cewa. “Aliyu ya dai kayi shiru baka ce komai ba?”. Numfashi mai tsayi yaja kafin ya sauƙe ahankali cikin sanyin murya yace. “Abba Ummi idan na tafi nayi nesa da Ummi ba zata ji daɗi ba sannan Innayina, da waye zan barta?”. Ahankali Abba ya sauƙe Ajiyar zuciya tare da sauƙe dogon numfashi kana yace. “Ba komai Aliyu Insha Allah za ayi ƙoƙari akula da duk kan al'amurran su sannan ba daɗewa zaka yiba”. Cikin raunin murya Moddibo yace. “Abba Ummi tace idan banje wajenta ba hankalinta na tashi damuwarta na tsananta. Abba bana son ganin Ummi cikin wani yanayi, Innayi na kuma bata da kowa a duniya saini in nayi nesa da ita ya zataji”. Ajiyar zuciya Abba ya kuma sauƙe kana yace. “Bakomai Insha Allah za muyi magana da Malam Ahmad za'a kwantar mata da hankalin ta, sannan dama inaso zamuyi magana dakai Innayi kuma kada ka damu zata iya dawowa gidana kafin ka dawo ko gidan Ummin”. Ahankali Moddibo ya gyara zaman wayar akunnensa. Yayinda Abba kuma ya cigaba da cewa. “Akan kuɗin da aka har haɗa aka turo wanda Fatima ta saida Sarƙoƙinta da kuma motarta kazo zamuyi maganar ka karɓi kuɗin Asiya mata wata motar sannan sauran ta ajiye idan zata sai wasu kadarorin ma ta ajiye”. A hankali ya gyara zamansa tare da rintse idanunsa kana ya cigaba da cewa. “Sannan kaima naga motar da kake Amfani da ita tsohuwar mota ce ya kamata ka siya wata sabuwar motar ka riƙa hawa”. Girgiza kai Moddibo yayi cikin raunin murya yace. “Abba me zanyi da wata sabuwar mota Abba bana son Kuɗin dan Allah kadaina maganar Abba ni dai bana son Kuɗin Abba bana son su”. Ajiyar zuciya Abba ya sauƙe tare da girgiza kai kana yace. “A'a Aliyu ya za ayi kace haka?”. Moddibo kuwa rumtse idanunsa yayi tare da taune Lip ɗinsa na ƙasa kana yace. “Toh Abba me zanyi da kuɗin da suka kasa ceton min J me zanyi da kuɗin da suka kasa temakon ceto mun rayuwar J Abba bana son Kuɗin Abba dan Allah kada kayi min maganar kuɗin”. Numfashi Abba ya fesar cikin sassauta murya yace. “Aliyu kayi haƙuri dole muyi maganar kuɗin nan kaima kace baka son maganar kuɗin nan to ni kuma me zanyi dasu Aliyu kayi haƙuri kaji sannan dan Allah kayi ƙoƙari ka shirya ka tafi Marocco E PASSPORT naka zaka fitar dan Allah, mu fara neman damar fitan ko ta online zakayi komai, cikin makon nan nakeso ka tafin in Allah yasa ka samu buse”. Shiru Moddibo yayi lokaci da yaji maganar Bashir ya dawo masa kunne na cewa yayi mafarki da M Jameel sannan yace ya faɗa masa cewa ya taya Abba harƙan kasuwancin sa dogon numfashi yaja mai sanyi duk da cewa baya so ya tafi ya bar Ummi da Innayi amma ji yake ya tsani zaman cikin Taraba da Gembila baki ɗaya Jahar Jaligo ta fita Aransa ga kuma tuno da abinda Bashir di ya faɗa ya sauƙe numfashi cikin sanyin murya yace. “Toh shikenan Abba bari nayi magana da Innayi da Ummi”. Kai Abba ya gyaɗa kana yace. “Toh shikenan idan kunyi maganar dan Allah ka kirani yanzu yanzu ina jiranka”. Cikin sanyin murya Moddibo yace. “Toh shikenan ba matsala”. Sannan ya katse kiran ya miƙe. Acan ɗakin Innayi kuwa Hajja Nana na gama shan ruwan ta ajiye Cup ɗin tana sakin ajiyar zuciya. Ahankali Innayi tace. “Toh kici abinci”. Girgiza kai tayi tare da faɗin. “A'a bazan iya cin abinci ba barni kawai”. Kallonta Innayi tayi kana tace. “Toh Wai me ya tsananta ne har ya tayar miki da hankali haka?”. Ƙwaffa Hajja Nana tayi tare da riƙe haɓa cike da takaici tace. “Wai fa Khausar cewa tayi bata son Aliyu wai wani take so”. Gyara zama Innayi tayi kana tace. “Wai wani waye shi wanda take son?”. Cikin fushi Hajja Nana taja dogon tsaki tare da cewa. “Wai wani wai shi Moddibo take so Malamin Makarantar su inji Lamiɗo”. Cikin sauri Innayi ta kalleta tare da jan dogon numfashi kana ta lumshe Idanunta tare da buɗe su cikin sanyi ta kalli Hajja Nana kana tace. “Moddibo?". Kai Hajja Nana ta gyaɗa tare da faɗin. “Eh Moddibo?”. Jinjina kai Innayi tayi kana tace. “Kuma wai malamin su?". Still Kai Hajja Nana ta gyaɗa mata. Dai-dai lokacin Moddibo ya isa bakin barandar ɗakin Innayi yana son ya mata bayanin Abba ya kira sa akan yaje yasa yazo wurinta, yana taka step ɗin firko ne. Ya jiyo sautin Muryan Innayi na cewa. “Toh Moddibo ai jika nane Hajja Nana.” Sai kuma tayi murmushi mai cike da jin dadi kana taci gaba da cewa. “kinga shikenan faɗuwa tazo dai-dai da zama Aliyu jikana aishine Moddibon kinga sai muyi tuwonmu manmu”. Cikin sauri Hajja Nana ta miƙe tare da kallon Innayi kana ta zare ido sannan ta buga hannunta aƙirji tare da cewa. “Ji kanki?”. Jinjina kai Innayi tayi tare da faɗin. “Eh jikana ne Aliyu”. Still Hajja Nana na tsaye cikin zare ido tace. “Shine Moddibo kenan?". Kai Innayi ta gyaɗa mata cikin tabbatarwa. Ita kuwa Hajja Nana cikin wani yanayi tace. “Sannan kuma shine Malamin nasu?”. Kai Innayi ta kuna gyaɗa mata kana cikin sanyi tace. “Tabbas shine jikana Moddibo”. Cike da mamaki Hajja Nana tace. “Kenan jikanki ne Moddibo wanda Khausar ke so?”. Still Kai Innayi ta gyaɗaa karo na barkatai tare da cewa. “Eh". Cikin wani irin masiyacin kallo Hajja Nana ta kalleta tare da cewa. “Aikuwa baza ta saɓu ba bindiga aruwa, ai wannan ma ta tsuniyace mara wanzuwa ai wannan ma zancen banza ne, wannan ƙarya ne wlh. Khausar bata isa ba mu zata lalatawa tushe da asalin zuri'a”. Cikin sauri Innayi ta mike tare da zare ido ta kalli Hajja Nana cike da mmki tace. “Wannan wace irin kalma kike faɗa?”. Gyara tsayuwa Hajja Nana tayi kana tace. “Toh Innare waye bai san cewa jikanki bashi da asali ba, wani mahaukacin ne zai ɗauki ƴa ya baku? waye zai so haɗa zuri'a da jikan ki da bashi da asali! ɗan shege da kika samu akwararo ɗan da ba'asan tushe da Asalinsa ba!!!”. Cike da matsanancin mamaki Innayi ke kallonta Hajja Nana ta cigaba da cewa. “Ɗan da ba asan tabbacinsa ba asan asalinsa ba. Yaron da ake da tabbacin cewa ba ɗan sunna bane ɗan zina ne. Shine za ahaɗa zuri'a ta dashi ai wallahi wannan ba zata yuba”. Ta ƙarashe mgnar cikin yanayinta na ba shina ba sabo. Cikin fushi da ɓacin rai Innayi ta watsa mata wani irin kallo tare da cewa. “Ke dakata Hajja Nana ki kama kanki". Dogon tsaki Hajja Nana taja tare da cewa. “Bazan kama ba, tabbas abinda na faɗa gaskiya ne, idan har yana da uba to waye Ubansa tun da kuka zauna tsawon rayuwarku shekaru talatin da acikin Garin Gembila waya san Asalinsa wayasan Ubansa wayasan tushensa na faɗa na ƙara fada da ƙarfi shi ɗan shege ne ke kuma magajiya”. Moddibo dake baranda atsaye ne, yayi wani irin jan numfashi tare da rumtse idanunsa domin tamkar sauƙan aradu haka maganganunta suka ratsa ƙwaƙwalwarsa zuwa dodon kunnensa. Hajja Nana kuwa cikin fushi da ɓacin rai tace. “Shegene jikan naki na faɗa zan kuma faɗa”. Wani irin kallo Innayi ke binta dashi zuciyarta na wani irin tafarfasa ta kalli Hajja Nana kana tace. “Tabbas babu wanda yasan asalin Jikana sannan babu wanda yasan ina ne tushen jikana amma ke dai baki isa ki jefe mu da mugayen kalamai irin wannan ba”. Taɓe baki Hajja Nana tayi tare da watsa mata Harara kana tace. “Na nawa kuma ance da kuturu Allah ya la'ance ka, jikan ki dan kwararo ne ɗa mara tushe da galihu”. Cikin tsanananin tashin hankali da ruɗu da wani irin tsinkewar zuciya mai tafiya da nunfashi Moddibo ya dafe kansa da hannu bibbiyu tare da rintse idanunsa...! Littafin SAKAYYAH dai na kuɗi Hajia ba free book bane dan haka ki saya ki karanta cikin Aminci da salama 1k ne kacal kuɗin samun damar karantawa 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA. Sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP 09097853276 By *GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 5* Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Runtse idanunsa yayi da karfi, tare dasa hannunsa duka biyu ya matse kansa, sabida yadda ya fara jin kansa yana juyawa tare da sarawa, yayin da kalaman Hajja Nana ke dukan tsakiyar ƙoƙon kansa yana ratsa ƙwaƙwalwar kansa tare da jin suna ratsa kunnuwansa suna yawo tamkar yanda aradu ke yawo asararin samaniya, baki ɗaya idanunsa sun juye sun kaɗa sunyi Jawur, kab ilahirin jikinsa rawa yake kar-kar-kar tamkar mazari cikin wani irin sauri zuciyarsa ke bugawa da kaso Cassa'in da tara cikin ɗari, tana mai wanzar da jini litter-litter a cikin dukkan daƙiƙu yana watsashi wa jijiyoyin jikinsa. Hakan yasa tuni rigarsa ta fara jikewa da zufa, duda yanayin garin Gembila da ba'a musu zafi. Sai ga tashin hankali ya sashi tsats-tsafo zufa sabida yadda zuciyarsa ke bugawa da Masifaffen ƙarfi yayin da numfashinsa ke fusga tamkar zai bar ganganar jikinsa, cikin tsanananin tashin hankali da wani irin masifaffen juyi da kansa keyi ya ƙara matse kansa da hannu bibbiyu, da ƙyar ya iya daga ƙafarsa ya sauka daga barandar ya nufi side ɗinsa yana tafiya tare tangaɗi tamkar ɗan maye yayin da kuma jiri ke ɗibarsa. Yana cikin tafiya tamkar zai faɗi ya tsinkayo muryar Innayi cikin tsananin fushi da takaici cikin zafin zuciya tace. “Zaki sha mamaki kuwa. Hajja Nana zan nuna miki ƙarfin iko da isan ɗan shegen da kike faɗi. Zaki gane kinyi kuskure ambatonsa da wannan sunan da yafi ƙarfinsa. Auren nan kuma da izinin Ubangiji tamkar anyi sa angama ma, in dai wannan auren nen kika tashi ki kace zaki yaƙesa sannan kika ce zaki hana toki sa. Aranki anyishi an ɗaura shi angama domin ke dai baki isa ki haramta abinda Allah ya halastaba wlh muddin ina raye toh in Sha Allah kamar ma anyi auren nan an gama zan shayar dake mamaki”. Wani irin kallon rainin hankali me ɗauke da zafin zuciya Hajja Nana tabi Innayi dashi. Ita kuwa Innayi. Cikin fushi ta cigaba da cewa. “Babu wani mahaluki na duniya daya isa ya hana wannan ɗaurin Auren sai Ubangiji daya halicci sammai da ƙassai. idan har kinga wannan Auren bai kasance ba to daga Rabbus Sanawati ne amma ba daga ke Hajja Nana mai kaɗa kai kamar Ƙadangariya ba”. Wuhuhu ina wuta Hjja na ta faɗa ciki. Cikin fushi da hatsala Hajja Nana dake ƙoƙarin fita ta tsaya tare da juyawa ta kalleta sai kuma tayi murmushi tare da gyara tsayuwar ta kana tace. “Wani ƙarfin iko ko kuma isa. Ɗan shege ke dashi? Ai sai dai kuje kunemi watsatstsiya ƴar gaba da Fatiha ku Aura masa, amma dai ba jikata dake da asali da tushe ba zuri'ata tayi miki nisa sai dai hange daga nesa?”. Afusace Innayi da Idanunta suka kaɗa tamkar garwashi tace. “Tabbas zaki ga isa da kuma ƙarfin Iko irin na ɗan shegen da kike faɗa agaban idanunki za'a ɗaura Aurensa da Khausar sannan ya ɗauketa su tafi ke babu yanda kika iya, zakisha mmkin ganin tushensa daya girmi tunaninki ya kuma zarta zatonki. domin ke ba kowa bace a kansa, Allah ya wadaran aminiyar da bata mutunta amintaka, kin kasance mara ɗa'a da sanin ya kamata!”. Ita kuwa Hajja Nana mugun kallo ta watsawa Innayi tare da nuna kanta da tsaya kana tace. ”Ni kika faɗawa haka?”. Kai Innayi ta gyaɗa cikin tsawa tace. “An faɗa miki wacece ke?Ko kina tunanin nan ma Jauro yaya ne da kike baza ikon ki da mulkinki kina kaɗa kai uwa ƙadangaruwa, kina abinda kika ga dama? to a hir ɗinki ki sani kece kika shigo muhalli na toh ki sani duk da cewa mu muke neman aure a ƙarƙashin ku ba za ki taka muba in barkiba domin mace bata bada Aure dan haka ki ficemin agidana”. Wani irin dogon tsaki taja kana tace. “Ko da baki ce in fice miki agida ba dole zan fita, amma kisa Aranki badai. Ɗai shegen jikanki da tsarkakakkiyar jikata su haɗa Aure ba”. Tana faɗin hakan ta ida ficewa daga ɗakin amma still Idanunta na cikin dakin tace. “Dama ace ansan tushe ansan asalinku sannan ansan jikan ki tsarka kekkene wanda aka haifa ta sunna, to ba komai amma jikanki da yake Najasa wanda aka haifa ta hanyar ƙazanta ba zaiyu abashi auren jikata ba, zaki ga ƙarfin Ikona da isata sannan kuma da Izzata akan al'amarin auren nan”. Innayi da zuciyarta ke wani irin tafarfasa tace. “Toh mu zuba mu gani kada ki fasa idan har ke kin cika mai karfin iko da Izzah”. Ƙwaffa Hajja Nana tayi tare da sauƙa daga barandar ta juya fuuuu kamar zata tashi sama ta nufi waje. Moddibo kuwa yana shiga falonsa ya maida ƙofar ya rufe, kana ya zame tare da zama aƙasan daɓas ya jingina bayansa da jikin ƙofan Falon lokaci ɗaya yashiga kokuwa da numfashinsa dake ƙoƙarin ɗauke wa. Atake wani irin azabebben kuka mai gunji ya kufce masa cikin raunin murya da tsantsar tashin hankali ya shiga furta. _“Allahumma Ajirni fii musibati wa'ahlifli khairan minha Ya wadud³ ya zul'arshil Majeed ya fa'alillima yurid As'aluka bi izzatil lati layura wa mulki kallazi la yurad Innalillahi wa'inna ilahi rajiu'n_”. Cikin wani irin tashin hankali ya cigaba da karanta duk wata addu'a da tazo bakinsa. Kana wani azabebben kuka mai sa rawan jiki ya sake kufce masa lokaci ɗaya wani masifaffen zazzaɓi ya rufe sa cikin kiɗima ya fara zantukan zuci. Aransa yace. Innalillahi Wa'inna ilahi rajiu'n. Shin wannan wace irin Masifa ce? wani irin rayuwa ce take fukantoni! sannan inane tushena. Ko-ko dai da gaske ne kalmar wannan matar gskyace, cewa bani da asali.” Sai kuma ya rumtse idanunsa da ɗan karen ƙarfi. Tare da fara ƙanana mgn a saman lips dinsa dake tsuma. “Hahhhh da ƙamshin gaskiya acikin kalaman matar nanfa, domin da inada tushe da asali da tuni Innayi ta kaini garesu sannan ta nuna min tushena shin da gskene kenan bata hanyar aure sunnanr Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama aka samar da niba Yah salam.” Sai kuma ya fara mgn cikin rawan murya. “Ya Ubangiji Allah kada kasa zargina da zatona na tsawon shekaru ya tabbata ta wajen furucin wannan matar.” Ya ida mgnar tare da kife kansa bisa guiwowinsa. Domin shi akaran kansa ya daɗe yana tunanin wataƙil shi ɗan shegene shiyasa Innayi bata taɓa faɗa masa Asalinsa ba kuma bai taɓa ganin wani saba dangi na gefen uwa ko uba, ya kuwa san bazai taɓa yiwuwa ace kab duniya bayi da wani ɗan uwa ko ƴar uwa da za'ace nase sai dai in har shi ɗin ɗan Shegen ne, shiyasa Akullum yake tsoron tambayarta wanene shi domin kada yaji abinda zai tarwatsa masa ƙwaƙwalwarsa da kuma lissafin sa sabida tsoron hakanne yasa baya bincike kan tushensa sabida shi kansa ya fara zargan lamarin. Lumshe Idanunsa yayi hakan ne ya bawa hawayen ciki damar kwaranyowa da masifar zafi suka zubo masa, cikin ransa yace dama nasani dole irin wannan ranan zai zo ranan da wasu mutane zasu fuskance mu gaba da gaba su tuhumi nagartata. sannan su kirani da shege idan har basu samu gamsasshiyar amsaba. Innalillahi wa'inna ilahi rajiu'n”. Hajja Nana kuwa Afusace ta fita daga gida tare da buga Murfin gate din tana zuwa ta buɗe motar tashiga tana wani irin huci na tsananin ɓacin rai da takaici kallon Baffa Jimeta tayi kana tace. “Mu tafi baki ɗaya mutanen cikin wannan garin basu da hankali basu san abinda suke yiba”. Cikin sanyin murya Baffa Jimeta yace. “Subhanallah Hajja Nana kada kice haka kada kiyiwa baki ɗaya mutanen garin nan kuɗin goro sam hakan be cancantu ba”. Harara ta watsa masa kana cikin fushi tace. “Rufe min baki kaja mota mutafi bana son maganar banza”. Kai ya gyaɗa kana yayiwa motar key suka bar kofar gidan kai tsaye hanyar Jauro yaya suka nufa. Anutse Malam Liman ya juya tare da kallonta kana cikin sanyin murya yace. “Kiyi haƙuri Hajja Nana ita rayuwar nan na duniya komai sai da haƙuri ake fuskantar sa, abinda fa hakuri bai warware saba tofa rashin haƙuri ba zai warware saba, dan Allah ki kwantar da hankalin ki koma menene Khausar tayi yarinya ce bazaki sa shi amizani da zai tayar miki da hankali har haka ba”. Cikin sauri Hajja Nana data tsirawa madubi ido ta juya ta kallesa kana cikin fushi tace. “Wai Ni Khausar zata dubi tsabar Idona tace bata son Aliyu”. Anutse Baffa Jimeta dake driving ya dan juya tare da kallonta kana cikin sanyin murya yace. “Toh Hajja Nana menene aciki dan Khausar tace batason Aliyu ainima kaina bazan yiwa Khausar auren dole ba, duk da cewa Aliyu ya kasance ɗana amma bazan tauyeta in Aura mata shi adole ba tunda bata son shi”. Afusace Hajja Nana ta buga masa tsawa tare da faɗin. “Rufe min baki me kake nufi kenan?”. Ahankali ya sassauta muryarsa cike da girmamawa yace. “Hajja Nana kiyi haƙuri ki gafarceni Idan har abinda zan faɗa zai ɓata miki rai, amma abinda nake nufi a aura mata wanda take so.” Sheƙeƙe Hajja Nana ke Kallonsa da Idanunta dake cike da Masifa cike da iko da kuma Izza tace. “Wannan ne kuma baku isaba ba'a haifi wanda ya isa ya ƙaddamar da wannan abin ba”. Ajiyar zuciya Baffa Jimeta ya sauƙe tare da kallon Baffa Liman daya tsirawa titi idanu kana ya sake sassauta muryarsa tare da cewa. “Dan Allah Hajja Nana ki gafarceni Ayiwa yarinya abinda take so”. “Bafa ku isa ba”. Ta faɗa a taƙaice. Kai Baffa Jimeta ya gyaɗa batare da yace Uffan ba ya cigaba da Driving. Ahankali Malam Liman ya sauƙe Ajiyar tare da juyawa ya fuskanci Hajja Nana da kyau kana yace. “Adda Hajja to dan tace batason Aliyu shine hankalin ki ya tashi haka?”. Sake baki Hajja Nana tayi tare da cewa. “Au don ne ma kake cewa, wato baka ɗauki abinda muhimmanci ba, wannan ɗin bai kai hankalina ya tashi bane?Sannan ma wanda tace tana so ɗin dama ace mutum me tushe ne da asali to ai da sauƙi”. Dogon numfashi Malam Liman yaja tare da sauƙewa kana yace. “Toh waye ne tace tana son din ne?”. Dogon tsaki Hajja Nana taja tare da yin ƙwaffa kana tace. “Wai wani Malamin Makarantar sune, Moddibo ne ko Momodu ne ohon mata, wannan yaron dai da Malam Arɗo yaje dashi Jauro yaya ashekarun baya sannan akwanakin baya muka je muka sameshi agidan Malam Arɗon tofa wai shi take so”. Jinjina kai Malam Liman yayi alamun ya gane. Ita kuwa cike da takaici ta cigaba da cewa. “Toh Jikan wannan Ƙawar tawa Innare, kuma sanin kanku ne tunda nasha baku labari cewa babu wanda yasan asalinsu, sannan babu wanda yasan tushen su a iya binciken da nayi a iya sanin su da nayi muke zuwa Makka tare yaron nan ɗan shegene”. Cikin sauri Baffa Jimeta dake Driving ya juya ya kalleta jin furucin daya fito daga bakinta. Harara ta galla masa kana ta cigaba da faɗin. “Ɗan shegene bashi da asali ɗane da aka haifeshi ta hanyar zina ta ƙazantacciyar hanya, shin taya zamu haɗa alaƙar aure dashi kalen ya lalata mana sunan zuri'a asamu abin faɗa aciki. Girgiza kai Malam Liman yayi kana ahankali ya juya da fuskarsa gareta ya fuskanceta sosai yace. Um-uhum kiyi haƙuri Addah Hajja kada ranki ya ɓaci”. Girgiza kai tayi tana huci tace. “Ai dole raina ya ɓaci Liman”. Gyara Alkyabbar sa yayi kana yace. “Dan Allah kiyi haƙuri amma kada ki sake aibanta yaron, domin koda maganar ki hakan take, sam bai da ceba duk da cewa kin bada hujjarki akan cewa shi shegene, tofa koda ya kasance shegen ba laifinsa bane, laifin Iyayensa ne da suka haifesa ta hanyar zina”. Tallafe kunci Hajja Nana tayi tare da tsira masa ido babu keftawa, Malam Liman kuwa cikin sanyin murya da son nusar da ita ya cigaba da cewa. “Sannan babu inda Shari'a ta hana Auren wanda aka haifesa ta hanyar zina. Shari'a bata haramta Aurensa da Khausar ba, bai haramta ba a musulunci sai dai idan har akwai wani na ƙasu atare dashi wanda yake aikatawa shine zai zama lalura, sannan dan Allah irin wa'annan kalaman idan zaki furta su ki rinƙa tauna su saboda suna da nauyi”. Atsawace ta kallesa kana tace. “Liman Karka fara yimin wannan wa'aze wa'azen'kan nan masu sauya ra'ayi mutum”. Cike da ladabi malam Liman ya sunkuyar da kansa ƙasa kana yace. “Dole ne in fara yimi ki wa'azi, domin kada ki faɗa cikin furucin da zai kaiki ga fushin Ubangiji”. Salati ta rafka tare da riƙe haɓa kana tace. “Ikon mai duka Fadar gaskiyar ne zesa in fada cikin fushin Ubangiji, ko kuma yana da Uban ne ai tun yana jariri yana cikin tsumma da ka gani kasan cewa ƴarta ce ko ɗanta ya haifo shege ya kawo mata shiyasa ta gudu dashi saboda abin kunya yau tsawon shekara talatin harda ɗoriya kenan bata da wata ƙawa sama dani amma koni bansan tushen suba, bansan asalinsu ba sannan bansan daga ina suke ba”. Girgiza kai Malam Liman yayi kana yace. “Kiyi hakuri ki kwantar da hankalinki amma. Duk da haka Addah Hajja baki da hujjar shegan tasa”. Cikin sanyi ya cigaba da yi mata nasiyya yana nuna mata kuskuren abinda take amma firrr Hajja Nana taƙi sauraronsa. Baffa Jimeta kuwa Uffan bai sake cewa ba har sukayi nisa da tafiya. Ɓangaren Moddibo kuwa wani irin zazzafan zazzaɓi mai zafin gaskene ya lulluɓe sa wanda gaba ɗaya ilahirin jikinsa ke rawa. Innayi dake tsaye ɗaki ma baki ɗaya jikinta rawa yake sai Safa da marwa take daga ƙarshe ta zame ta zauna kana ta fashe da kuka cur-cur-cur tamkar ƙaramar yarinya cikin Muryan kuka tace. “Bansani ba Aliyu bansan wannan abin zai zame maka tabo ba acikin al'amuran kaba, bansan zai zame maka na ƙasu da kuma abin nunawa acikin al'amuran kaba Aliyu”. Cikin tsanananin tashin hankali da tarin damuwa take maganganu tana zubar da hawaye. Acan ɓangaren Abba kuwa bayan sun gama waya da Moddibo number Malam Ahmad yayi dearling jin yayi Picking yasa yayi gyaran murya tare da sallama kana suka gaisa bayan sun gaisa Abba ya sauƙe ajiyar zuciya tare da gyara zamansa kana cikin sanyin murya yace. “Dan Allah Malam idan anyi sallar La'asar ko zan samu ganinka?”. Cikin daddataku yace. “Toh badamuwa Insha Allah zanzo, Allah dai yasa lafiya?”. Jinjina kai Abba yayi tare da faɗin. “Eh babu komai Allah ya kawo ka lafiya”. Bayan Malam Ahmad ya katse kiran ya juya ya kalli Ummi dake gefensa kan 2sitter sai kuma Asma'u da Bashir dake kan 3sitter cikin sanyin murya yace. “Abban Jameelu ne ya kirani”. Cikin alamun damuwa Ummi tace. “Lafiya kuwa!?". Kai ya gyaɗa tare da cewa. “Lafiya lau”. Girgiza kai tayi hawaye na taruwa akwarmin Idanunta tace. “Ka dai ƙara tabbayarsa”. Ganin bata gamsu bane yace. “Toh bari in tambayan”. Ya ida maganar tare da dearling number Abba. Abba na ɗagawa Malam Ahmad yayi Sallama kana yace. “Dama na faɗawa Fatima gashi-gashi yanda mu kayi to amma tace wai dan Allah meyake faruwa lafiya kuwa?”. Kai Abba ya gyaɗa cikin sanyin murya da tarin damuwa yace. “Eh lafiya lau dama ina so ne kuɗaɗen da suka haɗa na motar ta data saida da kuma na Sarƙoƙinta tunda ga yanda Ubangiji ya ƙaddara to shine kuɗin nake so kazo in baka su sai ka maida mata su, sannan kayi mata bayani tare da kwantar mata da hankali”. Kai Malam Ahmad ya gyaɗa tare da faɗin. “Toh shikenan bari zan faɗa mata”. Ahankali ya juya ya kalli Ummi bayan ya katse kiran kana ya mata bayanin duk yanda sukayi. Cikin rauni ta sunkuyar da kanta hawaye na kwaranya daga Idanunta Shar-shar-shar suna zuba akuncinta cike da tausayawa suke kallonta musamman Asma'u lokaci ɗaya itama Idanunta suka fara zubar da ƙwalla. Asanyaye Ummi ta ɗago kanta tare da kallon Malam Ahmad Muryanta na rawa tace. “Kace masa bana son Kuɗin Na yafe me zanyi da kuɗin da suka kasa ceto min Jameel me zanyi dasu?. Me zanyi da duk wani kayan ƙawa bana so bana ɓuƙatar su nayafe su duniya da lahira bana ƙaunarsu”. Anutse Malam Ahmad ya girgiza mata kai cikin rarrashi yace. “Kada kice haka Fatima kiyi haƙuri Jameelu addu'a zaki yi masa, kuɗin nan kada kice ba zaki karɓaba, idan har kika ce ba zaki karɓa ba zaki sake saka Mahaifinsa cikin damuwa da tashin hankali aransa”. Kai ta girgiza tare da miƙewa ta nufi Bedroom ɗinta still hawaye na bin kuncinta. Asma'u kuwa kife kanta da jikin cushin tayi tare da fashewa da sassayan kuka me gunji cikin sauri Bashir ya ɗagota tare da share mata hawaye cikin sanyin murya yace. “Asma'u Yah Jameel baya ɓuƙatar kukan mu addu'ar mu kawai yake buƙata, dan Allah ki daina yi masa kuka kinji, na tabbata Yah Jameel baya son wannan kukan”. Kai ta gyaɗa masa still hawaye na bin fuskarta tace. “Bashir ya zanyi idan na tuna Yah Jameel ya barmu bari na har abada nakan ji zafi da ƙuna acikin zuciyata, nakan ji raɗaɗi mai zafin gaske nakanji. Tamkar zuciyata zata fashe”. Cikin sanyin murya Bashir yace. “Toh ya zamuyi da hukuncin Ubangiji Asma'u haka Allah ya tsara Yah Jameel ba zaiyi tsawon rai ba, koda ace basu sace sa sun kashe ba na tabbata ba zai wuce wannan kwanakin ba mu dai kawai addu'ar mu yake buƙata a hankali kuma waɗanda suka aikata masa hakan zasuga SAKAYYAH mabayyaniya addu'a kawai zakiyi ta masa kinji”. Jinjina kai tayi kana tace. “Inayi kuma zan cigaba da har ƙarshen rayuwata da izinin Ubangiji”. Ummi nashiga Bedroom ta zaune gefen gado tare da fashewa da kuka Malam Ahmad na shiga cikin daƙin ya zauna gefenta kana ya sanya hannunsa tare da janyota ya mannata da jikinsa cikin sanyin murya yace. “Kiyi hakuri ki daina kuka Fatima, ki yiwa Jameelu addu'a Ubangiji ya masa rahma sannan madadin kice ba zaki karɓi kuɗin nan ba ki sake sakawa mahaifinsa damuwa to ki karɓa”. Cikin rauni Ummi ta sake manna kanta da ka fadarsa kana ta cigaba da sheshsheƙan kuka. Tafin hannunta Malam Ahmad ya damƙe acikin nasa kana ya cigaba da cewa. “Idan yaso idan kika amshi kuɗin sai kiyi amfani dasu wajen yiwa Jameelu Sadaƙatul Jariya. Kamar Gina Masallaci, Ko kuma gidan marayu, Ko Asibiti,ko makarantar addini, ko kuma yin Bohorle rijiya da dai sauransu da nufin Allah ya kai ladan garesa kinji ko Fatima kada ki butulcewa Ubangiji”. Ajiyar zuciya ta sauƙe kana yace. “Kada kice ba zaki karɓa ba Ubangiji shi yabamu Jameelu, sannan kuma shi ya ɗauke Jameelu bamu da abinda zamu yiwa Jameelu sama da addu'a shine kaɗai soyayyar daza mu nuna masa amma idan kika bar kuɗin ya mahaifinsa zaiyi dasu?”. Jinjina kai Ummi tayi cike da gamsuwa kana tace. “Shike nan insha Allah zanyi yanda kace Allah yajiƙan Jameelu Allah ya gafarta tamasa Ubangiji ya jaddada rahma agaresa”. Malam Ahmad na share mata hawaye ya amsa da. “Ameen”. Ɓangaren Hajiya Lami kuwa zaune take afalonta cikin sanyi Samira ta fito daga Bedroom ta zauna gefenta tare da tsira mata idanu. Kallonta Hajiya Lami dake riƙe da wayarta tayi kana tace. “Lafiya kuwa Samira?”. Girgiza kai Samira tayi cikin sanyin murya tace. “Mommy cikina ke ciwo”. Ahankali Hajiya Lami ta ajiye wayarta tare da tsira mata Ido kana tace. “Meke damunki ne kwanan nan kina yawan complain din cikin ki yana ciwo”. Rau-rau tayi da ido still Muryanta na rawa tace. “Mommy nikam wannan ciwon cikin ya fara damuna, duk fa lokacin daya Murɗa Mommy wani farin ruwa ne yake fito min ta gaba na. Mommy har saina sa Path agabana kamar mai yin period kuma ba jini bane kawai ruwa ne yake fito min mai ƙarni da masifar wari”. Zare ido Hajiya Lami tayi tare da cewa. “Ruwa kuma?,Ni Lami wani irin ruwa kenan?”. Cikin rawan murya Samira tace. “Ruwane kamar Sparm yake fita sannan da yawa da yauƙi yake fita Mommy ga wari da ƙarnin Masifa yanzu bakya jin ƙarnin da na matsoki”. Da sauri ta jujjuya mata kai alamun a'a. Ita kuwa Samira cike da damuwa taci gaba da cewa. “Nifa idan na sunkuyar da kaina ƙasa ƙarnin da warin nakeji”. Girgiza kai Hajiya Lami tayi tare da haɗiye wani abu mai masifar ɗaci kana ta kalli Samira tare da cewa. “A'a Samira nikam ban jiba. Amma tun yaushe ya fara miki haka?”. Kallonta Samira tayi tare da faɗin. “Yafi kwana biyar idan naji cikina ya Murɗa ya Murɗa, sai wannan abin ya zubo da fari ya fara zubowa kaɗan-kaɗan, to amma yanzu ya fara zubowa dayawa, sannan ciwon cikin yana ƙaruwa baki daya hankalina ya tashi Mommy!”. Cikin sauri Hajiya Lami tace. “To bari zan shirya Inje wajen boka Kar'uzu in Faɗa masa halin da ake ciki”. Suna cikin magana suka ji ƙaran buɗe Bedroom ɗin Abban Samira. Ganinsa yasa Hajiya Lami wayancewa da faɗin. “Eh Samira Insha Allah Idan Daddy ki ya bari zanje induba Aminan Hajiya Bunayya dake fama da ciwon ciki”. Cikin nutsuwar Kamilin Dattijo dake cike da kamala da nutsuwa ya ƙaraso cikin falon tare da kallon Hajiya Lami cike da dattako yace. “Ayyah Subhanallah lallai dai naji kuna maganar ciwon ciki ashe Amina ce ba lafiya Allah ya sawwaƙa”. Da sauri Hajia Lami tace. “Amin dai”. Shi kuwa yana gwara zaman hular kansa yaci gaba da cewa. “Shiyasa na kwana biyu ban gantaba ashe ba lafiya ne?”. Kai Hajiya Lami ta gyar'ɗa tare da cewa. “Eh wallahi dama so nake idan ka fito zanje in dubata Idan ka amince”. Jinjina kai yayi kana yace. “Ayyah to ba matsala ki Gaishe su”. Acan gidan Lamiɗo kuwa Hajiya Bunayya na shiga falonta ta kalli Amina dake zaune kan 2sitter gyara zama Amina tayi tare da cewa. “Mommy wai ɗazu hayaniyar me nake jine ina waya da Uncle Naseer ne yana gaya min tsarin ginin gidansa da ake gyarawa a cikin Abuja yace min in anyi aure zamu zauna a nan na wata ɗaya zuwa biyu kafin mu tafi India, shiyasa ban fito ba”. Cikin jin dadi tace. “Alhamdullah kice dai abu yanata kankama”. Kai ta gyaɗa mata tare da cewa. “ Eh Ummah Amman Hayaniyar me akayi ɗazun”. Taɓe baki Hajiya Bunayya tayi tare da cewa. “Ooo Kakar Khausar ce kuma yau tazo tana ta bala'i, banma san bala'in da take ba na dai ji tana cewa Khausar bata da kunya zata kalli tsabar idonta tace batason mijin da ta zaɓa mata tana da wanda take so, to bansan ya ake ciki ba dai. Ni dai tsoro na kaddai Nasseru take so?”. Gyara zama Amina tayi tare da Girgiza kai kana tace. “Ba dai Uncle Naseer ba Dan ko magana bata mishi, sai in shi ya mata, shima kuma baya mata magana sosai da nace masa bana so. Sai dai ko ina wani can daban wayasan mata”. Cikin jin daɗi Hajia Bunayya tace. “Ato da sauƙi”. Ita ko Amina gyara zama tayi tare da cewa. “Uncle Naseer Kam yanzu ma wayar da muke yine, ya hanani fita. Kuma cewa yayi anfara hada kayan lefe sannan kuma idan an tashi da kayan lefe da kayan gishi da goro da sadaki da kayan rufi duk za ahaɗa rana ɗaya za akawo”. Murmushi Hajiya Bunayya tayi tare da Jinjina kai. Ajiyar zuciya Amina tayi kana ta cigaba da cewa. “Kuma yace nan da wata ɗaya za'a ɗaura Auren mu sannan ana gama bikin a Abuja zamu tare baza mu wuce wata biyu ba in yayi yawa ne uku zamu wuce India sannan zai nema min admission In cigaba da karatuna”. Dariya Hajiya Bunayya tayi tare da ran gaɗa guɗa kana tace. “Alhamdulillah burina ya cika haka nake son ji da ace mun na cewa batun wannan yaron Jameel gashi ƴan Kidnapping sun kashesa a wofi”. Kai Amina ta gyaɗa tare da cewa. “Ai dai kam Umma Allah ya rufa mnaasa asiri da na nacewa batun Malam Jameel da yanzu na zama matar Mamaci ina takaba”. Kai Hajiya Bunayya ta gyaɗa tare da faɗin. “Aikam Allah ya tsareki yaje can Allah ya jikansa da Rahma”. Cikin sanyin murya Amina tace. “Ameen dai tun da yana da kirki Allah ya jikansa Allah yasa ya huta amma dai na kama dahir dana kama Uncle Naseer”. Jinjina kai Hajiya Bunayya tayi tare da cewa. “Kin kama dahir kam”. Asiya ce da bata cika shiga mgnar suba, tunda Hajia Bunayyah tace mata zata tsine mata in tana damunta da batunsuji tsoron Allah, a hankali ta ninke hijabin da tayi salla dashi tare da miƙewa ta fito falo tana maiyi musu addu'ar shiriya. Ita kuwa Amina da baki ta nunata. Shashar uwa sai dariya tayi. Suna cikin hiran wayar Hajiya Bunayya ya hau ruri tana dubawa taga Hajiya Lami cikin sauri tayi Picking tare da kaiwa Kunnenta Hajiya Lami najin tayi Picking batare da tayi Sallama ba ta fara kora mata jawabin abinda Samira ta faɗa mata. Zare ido tayi cike da damuwa tace. “Subhanallah toh Meyesa haka?”. Cike da damuwa Hajiya Lami tace. “Ban saniba amma ki shirya da daddare bayan sallar Isha'i ki rakani”. Kai Hajiya Bunayya ta gyaɗa tare da cewa. “Toh nima zanje dama in Faɗa masa maganar Amina don tuni anfara hada kayan lefe, Gishiri, Goro, kayan rufi, da sadaki duk lokaci ɗaya za'a kawo kinga hankali ya kwanta”. Jinjina kai Hajiya Lami tayi tare da faɗin. “A hankali ya kwanta kam bari sai nazo ɗin dai”. Kai Hajiya Bunayya ta gyaɗa kana tace. “Toh sai kinzo ba komai ki kwantar da hankalin ki”. Aɓangaren Innayi kuwa har maghariba bata ji motsin Moddibo ba sosai hankalinta ya sake tashi. Wunin ranan yini tayi tana kuka wanda lokaci ɗaya zazzaɓi ya kamata baki daya tunaninta ya ta allaka akan idan ta mutu ya Moddibo zai kasance awannan gari ya zaiyi. Wasa-wasa har aka Idar da maghariba da Isha'i har misalin goma ba Moddibo ba labarinsa cikin sanyin jiki da tashin hankali ta miƙe ta nufi sashen sa tun kafin ta ƙarasa hawa barandar ta jiyo sheshsheƙan kukan sa cikin sauri ta ƙarasa hawa barandar tare da Murɗa Kofar falon tashiga kan Sallaya ta hangosa yayi Sujjada yana sheshsheƙa. Cikin sauri ta zauna gefensa Muryanta na rawa tace. “Subhanallah haba, Aliyu!, Haba Aliyu!!. Meyesa haka Aliyu ka ɗauki dangana mana kuka shine abinda zakayi ta raka Jameelu dashi arayuwar ka wannan soyayya itace zaka nunawa Jameelu kenan?”. Anutse ya ɗago daga Sujjada tare da yin tahiya kana yayi sallama yana sheshsheƙa kana ya daga hannunsa biyu sama cikin raunin murya yace. “Ya Allah Ubangiji kasa mafarki nake, Allah kasa in farka daga wannan hautsinennen mafarkin da nakeyi”. Ahankali Innayi ta matsa kusa dashi tare da Kallonsa cikin sanyin murya tace. “Haba Aliyu Meyesa kakeyi yin haka? ka kwantar da hankalin ka babu abinda ya gagari lamarin Ubangiji”. Domin Ita batasan cewa yaji maganar da sukayi da Hajja Nana ba. Ahankali ya ɗago idanunsa da suke kada sukayi jawur tamkar garwashi cike da mamaki take kallon yanda idanunsa suka sauya launi Muryanta na rawa tace. “Aliyu lafiyar ka kuwa?”. Kai ya Girgiza tare da cewa. “Bakomai”. Ya faɗa tare da lumshe Idanunsa domin ya rasa ta yaya zai fara tambayarta shin inane asalinsa shin waye mahaifinsa su waye ne tushensa, yanaso ya tamyan amma ya najin tsoro da fargaba da taraddadin ya tambaye, ya zama cewa kalaman da Hajja Nana ta faɗa da kuma zarginsa na tsawon shekaru ya zama gaskiya hakan yasa yaji tsoron tambayarta kamar yadda ya saba, haka ya meda tambayar cikin ransa, sunkuyar da kansa ƙasa yayi. Innayi kuwa cikin sanyin murya ta cigaba da rarrashin sa domin duk azatonta mutuwar Jameel ya tuna cikin rarrashi ta cigaba da cewa. “Aliyu kayi haƙuri kowa da irin ƙaddarar da Ubangiji yake masa Addu'a zamu masa”. Sunkuyar da kai Moddibo yayi hawaye ya cigaba da kwaranya daga Idanunsa. Innayi kuwa cikin sanyin murya ta cigaba da cewa. “Kada kayi kuka Aliyu ko wani irin matsala ka shiga arayuwar duniya kada ka butulcewa Ubangiji da irin wannan kukan, babu abinda zai kawo maka banda tashin hankali da damuwa”. Ta ida maganar tana zubda zafafan hawaye, kukan abubuwa biyu ne suke haɗe mata alokaci ɗaya kalaman Hajja Nana da kuma halin da taga Moddibo aciki yayi masifar ɗaga mata hankali. Anutse Moddibo yasanya tafin hannunsa yashiga share hawayen fuskarsa muryarsa na rawa yace. “Toh shikenan Innayi nayi shiru dan Allah kema ki daina kuka Ubangiji Allah yarufa mana asiri”. Cikin muryan kuka tace. “Ameen ya Allah”. Miƙewa tayi tare da fita ba daɗewa ta dawo hannunta riƙe da Warmers din abinci ta ajiye masa agabansa kana tace. “Gashi kaci abinci”. Kai ya Girgiza kana yace. “A'a Innayi bazan ciba aƙoshe nake”. Jinjina kai tayi tare da miƙewa ta dawo hannunta riƙe da wani bowl dake ɗauke da Fruit ta ajiye masa kana tace. “Toh kaci wannan”. Kai ya gyaɗa kana ya fara ci ahankali. Ganin ya fara ci yasa ta sauke ajiyar zuciya tare da cewa. “Toh sai da safe”. Sannan ta fice domin bata da nutsuwa atare da ita. Washe gari Da safe Ganin Moddibo bai zoba yasa Abba yashiga motarsa kai tsaye gidansu Moddibo ya nufa yana isa yayi Parking ya fito daga bakin gate ɗin farko ya tsaya yayi sallama Innayi dake Alwalan sallar Walha ta miƙe bayan ta ida ta nufi ƙofar tare da amsa masa Sallamar. Bayan sun gaisa Abba ya gyara tsayuwar sa tare da cewa. “Dama Moddibo ne nake son ganinsa kuma bai zoba”. Cikin sanyin murya Innayi tace. “Hmm Moddibo ai jiya wuni yayi aɗaki yana kuka babu inda ya fita”. Cike da alhini Abba yace. “Subhanallah ni kuwa dama al'farma nazo nema Aliyu yamin taimako”. ya ida mgnar cikin alamun neman al'farmar. Haka yasa Innayi ta ɗan juyo ta kalleshi da kyau kana a hankali tace. “Alhji Bashir ai ka wuce haka, kawai Umarni zakiywa Aliyu, kamar yadda kakeyiwa Jameelu da izinin UBANGIJI kuma zai cika maka umarninki. Aliyu ɗan ka ne, kadama kacemin komai kawai ka bashi umarni yamaka duk abinda kakeso ni kam na amince duniya da ƙiyama”. Cikin jin daɗi kara da kawaicinta gareshi yace. “Nagode da mutuntaka Allah ya bar zumunci”. Amin tace tare da juyawa tayi gaba. Abba na bin bayanta zuwa falon Moddibo tsaye Abba ya gansa afalon yana ƙoƙarin fita. Cike da ladabi yace. “Ha'a Abba kazo ne?”. Kai Abba ya gyaɗa kana yace. “Eh naga shiru-shiru Aliyu ba kazo ba tun jiya”. Ajiyar zuciya Moddibo ya sauƙe tare da faɗin. “Eh dama yanzu nake shirin fita zan biya ta gidan Ummi sannan na ƙara so wajenka”. Ahankali Abba yace. “Allah sarki to zamu tafi tare”. Kai Moddibo ya gyaɗa kana yace. “Toh”,Sannan suka fita. Cikin sanyi da disesshiyar murya yace “Abba na rasa ta ya zan gayawa Innayi batun tafiyar nanfa”. Juyowa Abba ya ɗan yi ya kalleshi na second uku kana yace. “Munyi mgnar da Innayi tace, babu matsala duk abinda ya dace in saka kayi min ta amince”. Cike da mamakin amincewar tan yace. “Ta yarda”. Ka Abba ya gyaɗa mishi yana mai ci gaba da tuƙi. Acan gidan Lamiɗo kuwa tun bayan tafiyar Hajja Nana Mommy ta fita sabgar Khausar da zaran ta gifta gefen da Mommy take Mommy zata kawar da kanta tare da dauke Idanunta akanta kana Uffan bata ce mata ba ko da safe da Mommy ke haɗa breakfast Khausar na shiga da niyyar tayata ta batare da tace mata Uffan ba ta nuna mata hanyar fita cikin rauni tace. “Dan Allah Mommy kiyi haƙuri na tuba”. Cikin fushi Mommy ta nuna mata hanyar fita ba tare da tace komai ba. Da gudu Khausar ta juya tare da nufar Bedroom ɗinta tana shiga ta faɗa kan gado tare da fashewa da matsanancin kuka. Haiydar ne yashigo falon jin sheshsheƙan Kukan ta a Bedroom yasa ya nufi Bedroom Cike da kulawa yace. “Adda Khausi Meye sameki?”. Ɗago Idanunta dake jiƙe da ruwan hawaye tayi tare da Kallonsa tace. “Haiydar Mommy fushi take dani”. Cike da Mamaki yace. “Fushi kuma? to me kika mata?”. Kai ta girgiza still tana kuka tace. “Nima ban sani ba amma Mommy fushi take dani”. Ajiyar zuciya Haiydar ya sauke tare da cewa. “Toh Addah Khausi muje kibata haƙuri kinji ko?”. Nunfashi me zafi ta fesar tare da Kallonsa kana tace. “Haiydar Ina tsoro”. Kai ya Girgiza tare da sassauta muryarsa yace. “Toh idan baki bata haƙuri ba so kike tayi ta fushi dake?”. Be jira cewar ta ba ya riƙo tsintsiyar hannunta suka fita, ganin Mommy bata falon yasa suka nufi kichen still Nan ma bata nan kai tsaye Bedroom ɗinta suka nufa zaune suka sameta abakin gado da alamar bata daɗe da fitowa daga wanka ba ta gama shiryawa tana ɗaure yalwataccen sumar kanta da Ribont. Tsugunna wa Haiydar yayi agabanta tare da jan hannun Khausar itama ta tsugunna cikin sanyin murya da neman yafiya Haiydar yace. “Ayyah Mommy dan Allah kiyi haƙuri Addah Khausi tace kinyi fushi da ita tun jiya bakya mata magana”. Kallonsu Mommy tayi tare da kawar da kanta gefe Khausar kuwa da hawaye ke kwaranya daga Idanunta yayin da kanta ke ƙasa. Miƙewa Mommy tayi kana ta cigaba da shirinta ba tare data tanka suba ta ɗauki turare ta feshe jikinta. Cikin sanyi Haiydar ya mike tare da ƙarasawa gaban Dressing mirrow ya durƙusa kana Cike da ladabi yace. “Dan Allah Mommy kiyi haƙuri Idan akwai abinda tayi miki mu baki haƙuri”. Banza Mommy tayi dasu ta cigaba da shirinta. Cikin raunin murya da tsanananin tashin hankali Khausar ta shiga Girgiza kanta tana sakin kuka, kana Idanunta na zubar da hawaye Shar-shar muryanta na rawa tace. “Dan Allah Mommy kiyi haƙuri ki yafemin, kinsan fushinki masifa ce agareni”. Uffan Mommy bata ceba ta koma bakin gado ta zauna cikin sanyi jiki Haiydar da Khausar suka bita da rarrafe suka durƙusa a gabanta, ido ta zuba Khausar tana kallon yadda take kuka, Ita kuwa Khausar ta kasa ɗago kanta, sai hawaye dake cigaba da zuba shar-shar. Cikin muryar dake nuna ɓacin rai Mommy tace. “Toh Kuma kukan me kike yi bayan kinyi abinda ranki keso. Ai dariya ya kamata kiyi tunda har kin kai matsayin zaɓawa kanki miji, kin iya fetsare idanu gaban manya kice ke ga wanda kikeso. kin jamin tashin hankali da zagi awajen kakarki”. Haiydar kam ido ya zubawa Mommy don bai taɓa ganin tsananin ɓacin ranta irin na yau ba. Mommy kuwa cikin fushi ta cigaba da cewa. “Tsohuwar da kinsan ba kirki da kara bane da ita, ta fita tsakiyar gida tana min ihu da haushi tana tara min mutane, Kina sane da cewa duk abinda kika yi laifinsa kaina yake dawowa, sannan duk abinda kikayi Ni bansan dashi ba bansan yaushe kika tsara ba ban isa ki gaya min sirrinki mu biyuba sai kin bari a tsakiyar mutane”. Ajiyar zuciya Haiydar ya sauƙe tare da cewa. “Dan Allah Mommy me tayi miki ne?”. Cike da ɓacin rai Mommy ta kalli Khausar kana tace. “Ai ita tasani ta faɗa maka me tayi”. Ahankali Haiydar ya juya tare da kallon Khausar yace. “Addah Khausi me kikayi?”. Kallon Mommy Khausar tayi Muryanta na rawa tace. “Dan Allah Mommy kiyi haƙuri?”. Girgiza kai Mommy tayi babu walwala atare da ita tace. “Toh me kike nufi da kalmar da kika faɗa? Kince ba kyason Naseer na gamsu domin Ni kaina bana son Naseer tunda nasan abinda ke tafiya, sannan na fahimci yanzu Ameena yake so”. Kuka kawai Khausar keyi Allah ne kaɗai yasan me take ji aranta. Mommy ta cigaba da cewa. “To amma shi Aliyu Meye lefinsa ɗan uwanki ne sannan zai riƙe da amana da gaskiya kamar yadda ya riƙe yar uwarki. Baffanki bazai bari ya to zarta kiba sannan kinzo min da wata magana wai Moddibo kike so ko kunya baki jiba”. Ahankali Khausar ta ɗago kanta kana ta rumtse idanunta dake zubar da hawaye Muryanta na rawa tace. “Mommy dan Allah kiyi haƙuri abar batun Yah Aliyu ayi batun Aurena dashi Mommy wlh ni Moddibo nake...! Ikon Allah sai kallo wai fa Modibbo takeso. *Littafin SAKAYYAH dai na kuɗi ki biya ki karanta cikin Aminci yafi ki karanta na sata kuma na Allah ya isa, 1k ne kacal 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA. Sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP 09097853276. Sai in tura miki littafin* By *GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2 page 6* Na *Aysha Aliyu Garkuwa* *Alamomin infection sune kamar haka*. Rashin sha'awa. Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma saduwa, da dai sauran abubudann ban lissafa. Sune manyan alamomin infection. Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi. Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin yana kwaranya. Zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa. KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA sai ya gama yi miki illah. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kyan kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin sherrin chronic infection ne yar uwa. INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa dole kema ki nace masa da maganin mu, set ɗin10k ne kuma maganin kala biyarne nasha kala uku na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin indai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da baku iya bada tarbiyaba dan kun kai mishi amarya a rarake bayan kun san kuɗin sadaki ya ƙara sama. Saboda yanayin garin yasa ina raba rabin set ɗin in sa miki komai rabi-rabi a 5k amman set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 09097853276 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA. Cikin yanayin ɓacin rai Mommy ta ture kanta dake kan cinyar ta babu walwala atare da ita tace. “To ai shikenan Khausar hankalinki ya kwanta, zagine da abin kunya kunja min, kukan me kuma zaki zo kina min, in banda rashin hankali dama rashin kunya Khausar yaushe Moddibo yace yana sonki yaushe Moddibo ya taɓa zuwa wajenki?”. Kasa cewa komai Khausar tayi sai hawaye dake cigaba da kwaranya a Idanunta Shar-shar. Cike da takaici Mommy ta cigaba da cewa. “Mutumin da ko Amakaranta tsakaninki dashi sai dai faɗa kyara da hantara. Duk abinda ke faruwa ina sane ai ana bani labari amma saboda tsabar shashanci ki rasa wanda zaki ce kina so sai mutumin da bakwa zama inuwa ɗaya!”. Kuka sosai Khausar ta fashe dashi cikin sheshsheƙan Kukan tace. “Wallahi Mommy ba haka bane dan Allah ki tsaya ki saurareni”. Kai Mommy ta Girgiza tare da tsira mata Ido tace. “Hmmm Khausar kenan me zan saurara kuma, ai babu abinda zanji daga gareki tunda ke kika haifi kanki ke zaki yankewa kanki hukunci sannan ke zaki zaɓawa kanki miji wai ki kalli tsabar Idanunmu saboda tsaurin Ido kice Modibbo kike so to yaushe yace yana sonki?”. Girgiza kai kawai tayi cikin matsanancin kuka da tashin hankali tace. “Dan Allah Mommy kiyi haƙuri wallahi ba rashin kunya bane dolene yasa haka Mommy ki sanya mana al'barka acikin rayuwar auren da zamu yi”. Cike da takaici Mommy ta kalleta kana tace. “Toh Khausar tambayar da zan miki Moddibo yace yana sonki ko kuma ke kike haukanki?”. Girgiza kai Khausar tayi cikin rawan murya tace. “Mommy I don't know either he love me or not”. Miƙewa Mommy tayi tare da jan dogon tsaki ta fice daga ɗakin ta nufi Falon Lamiɗo. Khausar kuwa kanta ta kife ajikin katifa ta fashe da sassayan kuka tana sheshsheƙa Ajiyar zuciya Haiydar ya sauƙe tare da kallon Khausar cikin sanyin murya da rashin fahimta yace. “Addah Khausi ban fahimci abinda Mommy take faɗa ba wai Malam Moddibo kike so ko kuma wa?”. Kai ta gyaɗa masa Muryanta na rawa tace. “Eh shi nake so”. Zare ido Haiydar yayi tare da sanya salati kana yace. “Toh shi Malam Moddibo yana sonki ne?,”. Kai Khausar ta girgiza tare da ɗago Idanunta dake jiƙe da hawaye cikin raunin murya tace. “Ban saniba Haiydar I really don't know”. Cike da matsanancin mamaki da damuwa Haiydar yace. “Innalillahi wa'inna ilahi rajiu'n Khausar baki sani ba kuma?”. Jinjina kai Khausar tayi cikin raunin murya tace. “Bansani ba Haiydar Bansani ba Haiydar”. Miƙewa Haiydar yayi cike da takaici yaja dogon tsaki tare da faɗin. “Wallahi dama nasan hakane babu abinda zaisa in rakoki wajen Mommy”. Ya ida maganar tare da ficewa cike da takaici da ban haushi. Cikin rauni Khausar ta miƙe tare da nufar Bedroom ɗinta tana shiga ta faɗa bisa gado tare da sakin kuka mai masifar ɗaci da ƙuna. Mommy kuwa kai tsaye falon Lamiɗo ta nufa bakinta ɗauke da Sallama tashiga falon zaune ta samu Abba akan 2sitter. Anutse Lamiɗo ya ɗago kansa tare da sakar mata da lallausan murmushi kana yace. “Shatu Ikon Allah mai kuma ya ɓatawa Gimbiya Aysha rai”. Fuska Mommy ta ɓata tare da narkar da murya kana tace. “Na lura ma al'amarin Khausar dariya yake baka, baki ɗaya tun jiya Yarinyar nan ta ɓata min rai ta hargitsa min lissafi, sam kakarta bata da kirki tsohuwa ce mai zafi ta saba da iko da gadara akan ƙannenta ta saba da maganar ta kamar yankan wuƙace”. Kallonta kawai Lamiɗo yake yana murmushi. Cikin yanayin damuwa ta cigaba da cewa. “Duk abinda ta faɗa haka ne babu wanda ya isa ya musan ta mata gashi Khausar tazo tayi mata abinda bashi neba ta tafi tana zagina yanzu tana zuwa Rugar nan zata baza sunan Khausar hakan zanji daɗi ne?”. Murmushi Lamiɗo yayi tare da gyara zaman sa kana ya miƙa mata hannunsa tare da cewa taho nan zo nan Shatuna”. Maƙe kafaɗa tayi tare da tura baki kana ta narkar da fuska. Murmushi Lamiɗo yayi tare da cewa. “Ki zauna mana”. Kallonsa kawai take amma ba tace Uffan ba. Ahankali ya sanya hannunsa ya janyo tsintsiyar hannunta tare da zaunar da ita agefen sa cikin sanyin murya yace. “To amma ai akwai abinda baki sani ba”. Asanyaye ta kallesa tare da cewa. “Toh menene ban sani ba?”. Ajiyar zuciya ya sauƙe tare da tsira mata ido kana yace. “Jiya Hajja Nana bata bani dama inyi mata Magana ba saboda yanda ta ɗauki abin da zafi take ta ihu da kururuwa da Masifa sannan dole mu bita ayanda taso”. Jinjina Kai Mommy tayi tare da sauƙe numfashi. Cikin sanyin Murya ya cigaba da cewa. “Tun da kinga tsohuwa ce sannan tana da ƙarfin iko akan Khausar babu yanda muka iya, amma Baffanta ya fahimta domin yau kafin ya koma Ɓadamaya yabiyo nan munyi magana dashi”. Ajiyar zuciya ya sauƙe tare da fesar da numfashi kana ya kalli Mommy da itama shi take kallo yace. “Sannan yace ba zai mata dole ba kamar yanda idan Mahaifinta yana raye ba zai mata dole ba kamar yanda zai yiwa ƴaƴan sa haka zai mata saboda yana da ƴaƴa mata da yawa kamar yanda bai musu dole ba haka itama ba zai mata dole ba dan mahaifinta baya raye”. Ajiyar zuciya Mommy ta sauƙe tare da fesar da numfashi kana tace. “Na sani shi yana da fahimta, amma ita tsohuwar ce gaba ɗaya ba zata fahimta ba”. Lakace mata hanci Lamiɗo yayi kana da murmushi afuskarsa yace. “Kada ki damu ɗan zai fahimtar da ita, dan yace ya bata haƙuri sannan idan ta huce zai sake dawowa ya bata haƙuri kuma Insha Allah zata fahimta”. Jinjina kai Mommy tayi tare da gyara zamanta kana tace. “Toh naji ta wannan gefen an samu fahimta amma fa Moddibo baya Son Khausar din ita da bakinta fa tace min bata san yana sonta ko baya sonta ba, ka taɓa ganin Moddibo yazo wajen Khausar ne?”. Kai Abba ya gyaɗa tare da cewa. “Eh na taɓa gani mana kwanaki sunzo da Asma'u”. Girgiza kai Mommy tayi tare da fesar da numfashi kana tace. “Zuwan da kaga yayi ta'aziyyan Ramadan yazo min domin yace alokacin da suka zo yimin ta'aziyya sun haɗu da Ori da ya muku bayani gawar Jameel toh sun fita bai shigo ya min ta'aziyya ba, shine suka zo da Asma'u yamin amma fa baice yana son Khausar ba hasalima Khausar da Moddibo basa zama inuwa ɗaya”. Ajiyar zuciya Lamiɗo ya sauƙe tare da gyara zamansa ya fuskanceta tare da cewa. “Ki nutsu mana Ni nafi so ki nutsu Ayshatu idan kin nutsu sai in miki bayani”. Marairaice fuska tayi tare da langwaɓar da kai kana tace. “Toh ai yanzu ma Anutse nake ranka shi daɗe kai nake sauraro”. Murmushi yayi tare da riƙe tafin hannunta acikin nasa kana ya lumshe idanunsa tare da cewa. “Jiya ma hargowar Hajja Nana ce ya hana in miki bayani shekaran jiya baki ji cewa nayi baƙi ba?”. Kai ta gyaɗa tare da cewa. “Eh naji”. Ajiyar zuciya Lamiɗo ya sauke kana ahankali yace. “Toh Malam, Arɗo ne da Alh Bashir mai Dala Mahaifin marigayi Malam Jameel da kuma Malam Ahmad Baban Asma'u suka zo”. Jinjina kai Mommy tayi kana cikin sanyin murya tace. “Ooh sune suka zo!?”.. Kai ya gyaɗa mata still hannunsa na cikin nata yace. “Eh”. fesar da numfashi yayi kama yace. “Toh kinsan me yaka wo su?”. Kai ta Girgiza kana tace. “A'a sai ka faɗa”. Atake yanayin fuskarsa ya sauya daga murmushi zuwa rauni cikin sanyin murya da rauni yace. “Magana suka zo akan wasiyyar da Marigayi Jameelu ya bari”. Saurin Kallonsa Mommy tayi cikin sanyin murya da damuwa tace. “Wasiyya kuma!?”. Jinjina mata kai Lamiɗo yayi tare da fesar da numfashi kana yace. “Eh”. Ahankali tace. “Wasiyya kuma Jameel ya bari akan me!?”. Zamansa ya gyara tare da janye hannunsa ɗaya daga cikin na Mommy ya dafe goshinsa cikin raunin murya yace. “Jameel yabar wasiyya ne akan Moddibo da Khausar”. Lokaci ɗaya idanun Mommy suka ciko da Hawaye cikin raunin murya tace. “Wasiyya akan Moddibo da Khausar kuma to akan me?”. Jinjina mata kai yayi still muryarsa Araunane yace. “Tabbas Mahaifinsa ya faɗa min cewa akwai ranan da suka je shi da Moddibo gidansa alokacin saura kwana uku asace sa har yake faɗa masa yafa zaɓawa Moddibo matar da zai Aura Amma shi kansa Moddibo bai sani ba domin koda Jameel ya faɗa murmushi Moddibo yayi alokacin har yake cewa Alhaji Bashiru. Abba kaji fa wai ni J zai za ɓawa mata kamar wani yaro ko makaho”. Lumshe ido Lamiɗo yayi cikin rauni ya cigaba da cewa. “Alokacin Abban sa yace ya faɗa masa wace mata ce sai Jameelu yayi dariya yace sai ya dawo asirri zai faɗa masa to bayan da ya dawo sai yace wa mahaifinsa dan Allah Abba ina neman alfarma acikin kwanakin nan domin wata ƙila akwai abinda zai iya faruwa acikin kwanakin nan wataƙil agaban ido na wataƙil kuma abayan Idona”. Cikin sauri Mommy ta rintse Idanunta Hawaye masu zafi suka zubo mata ajiyar zuciya Lamiɗo ya sauƙe kana yace. “A lokacin sai mahaifinsa yace. “In sha Allah a gaban idon ka nema Jameeluna ina zakaje”. Sai yayi murumshi tare da sunkuyar da kansa murya a sanyaye yace. “Wata ƙil kafin nan na tafi Marocco ko wata duniyar. Dan haka ga mata na zaɓawa Moddibo koda bayan bana nan Abba ayi ƙoƙari ahaɗa auren Moddibo da Khausar sai Abban sa yace to Meyesa kace haka sai yace wa Mahaifinsa shi dai yana fata kuma yana buri ahaɗa auren Moddibo da Khausar domin Moddibo yana ɓuƙatar Aure fiye dashi shiyasa ya fara yi masa zaɓin mata”. A hankali Lamiɗo ya fesar da numfashi mai zafi kana ya cigaba da cewa. “Sannan Marigayi Jameelu ya sanar da mahaifiyarsa maganar kana ya sanar da Kakar Moddibo maganar har ta kira Malam Arɗo ta sanar dashi maganar domin wasiyya ce alokacin yake cewa ayi ƙoƙari ayi auren cikin gaggawa domin Moddibo yana bukatar aure shiyasa yake so ayi kokari ayi auren cikin gaggawa koda baya nan babu wanda baisan da maganar ba sai Moddibo shiyasa shekaran jiya suka zo akan neman alfarma ga Uzurin da suka zo dashi”. Sai kuma ya numfasa kana yaci gaba da cewa. “Akan wasiyyar da yabari toh na faɗa musu lallai Nine mariƙin Khausar Kuma Khausar tamkar ƴa take awajena, saidai bani da iko da kuma ƴan cin da zan bada Auren Khausar garesu batare da izinin Yayan mahaifinta ba da kuma sahalewar kakarta”. Gyara zama tayi tare da kallon Mommy da tayi sanyi hawaye na zuba daga idanunta numfashi ya fesar kana yace. “Toh nace suje bayan kwanaki zasu jini, toh dana niyyata zamu je Jauro yaya muyi wa Hajja Nana bayani sannan mu faɗa mata wasiyya ne duk abinda ake ciki dama nace idan muka dawo zan faɗa musu”. Kallonsa kawai Mommy take bako kyaftawa tana sake jin tsoron Allah Mabuwayi gagara Misali aranta cikin sanyin murya Abba ya cigaba da cewa. “Kuma tunda kika ji Khausar ta furta haka wataƙil itama akwai abinda ta sani acikin wannan al'amarin”. Dogon numfashi Mommy taja tare da fesarwa kana ta lumshe Idanunta hawaye masu zafi suka zubo ahankali ta sunkuyar da kanta cikin raunin murya tace. “Allah sarki toh Ubangiji Allah ya jikansa da rahma idan al'khairi ne Allah ya tabbatar idan kuma ba al'khairi bane Allah ya sauya musu da mafi al'khairi”. Jinjina kai Lamiɗo yayi tare da sauƙe numfashi kana yace. “Yawwa Aysha yanzu kika gane addu'ar da zaki yi kenan, sannan kada kiyi fushi da Khausar fadan nan dakike yi bashi da amfani zama zakiyi da ita ki fahimci Meye dalilinta na fadar haka”. Kai ta gyaɗa kana cikin sanyin murya tace. “Toh shikenan Insha Allah zan kiyaye”. Sai da aka kira sallar azahar Lamiɗo ya fita ya tafi masallaci kana Mommy ta miƙe ta nufi sashenta tana shiga falon ta fara jiyo sheshsheƙan Kukan Khausar abakin ƙofar Bedroom ɗinta ta tsaya tare da ɗaga labulen ta kalli Khausar ba yabo ba fallasa tace. “Idan kin gama kukan ki tashi kije kiyi al'wala kiyi sallah”. Cikin sanyi ta gyaɗa mata kai kana ta miƙe tashiga toilet ta ɗaura al'wala ta fito Anutse ta gabatar da sallah. Mommy ma na shiga Bedroom ɗinta ta ɗaura al'wala sannan ta gabatar da sallah. Bayan Khausar ta idar da Sallah kai tsaye ɗakin Mommy ta nufa. Acan ɓangaren Hajiya Lami kuwa zaune take akan kujera taji ƙa garin magani da tsamiya da kuma ruwan zafi ta kalli Samira dake zaune gefenta ta zabga ta gumi cikin sanyi tace. “Gashi ki karɓi maganin kisha dama wannan yace sai da rana-rana zaki riƙa sha wanda kika sha jiya da daddare kuma dare-dare zaki sha”. Karɓan kofin Samira tayi tare da tsira masa Ido ganin yanda ta tsirawa kofin Ido yasa Hajiya Lami cewa. “Kisha mana”. Cikin raunin murya Samira tace. “Mommy nifa na jiya da daddare nan ma dana sha babu abinda ya ragu saima zubar ruwan daya ƙaru”. Ahankali Hajiya Lami tace. “Toh Sokuwa wataƙil ruwan ai zai zube ne ya gama ƙarewa idan ya gama zuba shikenan magana ya ƙare”. Cikin raunin da tashin hankali Samira ta kalli mahaifiyar ta da Idanunta dake cike da ruwan hawaye kana tace. “Toh Mommy ruwan fa da ƙarni da wari yake zuba yanzu ma bakiji yanda nake ƙarni ba?”. Cikin tsinkewar zuciya ta kalli Samira sai kuma ta basar domin bata son bawa ƴartata tsoro amma baki ɗaya hankalinta ya tashi kar dai ƴarta ta samu wata matsala numfashi ta fesar tare da kallonta kana tace. “Ni dai banji wani wari ba hancin kine dai da shegen jiye-jiye kina nan da hanci kamar na kule ke dai kisha magani tunda yace kisha na tsawon sati biyu kafin mu koma”. Zare ido tayi cike da tashin hankali tace. “Mommy har sati biyu kuma?”. Kai Hajiya Lami ta gyaɗa kana tace. “Eh saboda zaiyi tafiya so koda munje baza mu same shiba”. Ajiyar zuciya Samira ta sauƙe tare da cewa. “Toh bari in sha”. Aɓangaren Naseer kuwa zaune suke afalon Mahaifiyar sa da Addarsa Hindu da kuma Mahaifiyar su Hajiya Kubra yayin da akwatuna ke jere agabansu cikin su sanye da Atamfofi, Leshuna, Shadda, English wear, Turaruka, Mayuka,Takalma. Gyara zama Naseer yayi tare da kallon Addah Hindu murmushi ya sakar mata tare da ɗage mata gira ɗaya kana yace. “Insha Allah Addah Hindu burina ya kusa cika”. Murmushi tayi tare da jinjina masa hannu kana tace. “Ƙwarai kuwa nan da ƙanƙanin lokaci ma kuwa”. Gyara zama Hajiya Kubra tayi tare da kallon Naseer tace. “Toh yanzu me yarage acikin kayan Auren nan ba asaba!?”. Ajiyar zuciya Naseer ya sauƙe tare da cewa. “Kayan Aure kam yanzu ai kusan an gama komai kawai yanzu gishiri da goro za asiya sai kuma sadaki i think suka ɗaine suka rage”. Kai Addah Hindu ta gyaɗa tare da faɗin. “Eh saura kayan rufi ba ahaɗa ba”. Kai ya jinjina kana yace. “Toh badamuwa yaushe za akai?”. Kallon akwatunan tayi kana ta kallesa numfashi ta fesar ta da sakin murmushi tace. “Idan Allah ya yarda nan da sati za akai saura gyalullulka dana aika akawo min daga Kano basu iso ba tukunna”. Kai ya gyaɗa kana yace. “Toh ba matsala sai sun iso”. Bayan Moddibo da Abba sun idar da sallar Azahar Amasallacin Kofar gidan Abba kai tsaye gidan Ummi suka nufa bayan sun isa Moddibo yayi Parking suka fito daga motar kana suka tsaya daga coumpund ɗin Moddibo yayi sallama daga ciki Malam Ahmad ya amsa kana ya fito ganin Abba yasa ya faɗaɗa Murmushin fuskarsa tare da cewa. “A'a Alh Bashir yau har da kaine agidanmu sannu da zuwa sannu da zuwa maraba lale ku iso mana”. Kai Abba ya girgiza kana yace. “A'a nan ma yayi”. Ahankali malam Ahmad yace. “A'a bakomai Abban Jameel mu shiga mana ai an zama ɗaya haba dai mushiga dan Allah”. Murmushi Abba yayi cikin sanyin murya yace. “Toh shikenan Nagode”. Sannan suka nufi falon Ummi Asma'u dake zaune ta miƙe tare da yi musu Barka da zuwa kana ta koma kichen ta dauki Plate ta kawo musu ruwa da drinks da kuma Fruit ta ajiye masu kana ta Gaishe su cike da ladabi. Ahankali Moddibo ya jingina bayansa da jikin kujera ya lumshe idanunsa baki ɗaya ya tsani garin Gembulan da jahar Taraba ji yake tamkar ana yayyafa nasa garwashin wuta ajiki baiƙi ace ko yaushe yana ɗaki baya fita ko ƙofar takashi ba. Ummi dake Bedroom zaune kan Sallaya ta miƙe ta fito jin muryan Asma'u na gaishe da Moddibo kana tace. “A'a Moddibo ne”. Ganin Abba zaune yasa ta tsaya cike da Mamaki tace. “A'a Alhaji Bashir”. Cikin sanyin murya Abba yace. “Na'am Fatima”. Kallonta Malam Ahmad yayi sanye take da hijabi har ƙasa hannunta riƙe da Carbi cike da kulawa yace. “Ki ƙara so mana ku gaisa”. Kai ta gyaɗa tare da ƙarasawa ta zauna daga gefe. Anutse Moddibo ya daga kai ya kalleta kana yace. “Ummi ina yini”. Kallonsa Ummi tayi ba tare data amsa gaisuwar ba tace. “Babana jiya duk baka leƙoni ba”. Ajiyar zuciya ya sauƙe kana yace. “Eh Ummi”. Cikin sanyin murya tace. “Kuma na kira wayarka baka ɗaga ba sai nayi tunanin ko kana bacci ne?”. Kai ya girgiza tare da sunkuyar da kansa ƙasa yace. “Kuma Ummi ban kulaba ban miss call ɗin ba”. Jinjina kai tayi tare da fadin. “Ayyah”, Kana suka gaisa. Anutse Abba ya kalleta tare da cewa. “Fatima ina yini”. Ahankali ta gyara zamanta tare da faɗin. “Lafiya”. Cikin sanyin murya yace. “Ya muka ƙara ji da haƙuri”. Lumshe Idanunta tayi kana tace. “Haƙuri ya zama dole”. Jinjina kai yayi tare da cewa. “Toh Allah yajiƙan Jameelu Ubangiji ya masa rahama”. Baki ɗayan su suka amsa da Ameen ya Allah. Gyara zamansa yayi kana yace. “Fatima kada ki yiwa Jameelu kuka ki tayi masa addu'a shine abinda ya dace kinji ko?”. Kai ta gyaɗa tare da sunkuyar da kanta ƙasa tace. “Insha Allahu bazan yiwa Jameelu na kuka bai Insha Allah zan ta binsa da addu'a”. Kai ya gyaɗa tare da faɗin. “Hakan yafi”. Anutse ya gyara zamansa tare da kallon Moddibo da kansa ke ƙasa kana ya kalli Ummi da itama still Kanta ke ƙasa ajiyar zuciya ya sauƙe kana yace. “Dama nazo da Moddibo ne inne ma masa uzini awajenki”. Cikin sauri ta ɗago kanta tare da Kallonsa tace. “Izinin me kuma?”. Numfashi ya fesar tare da cewa. “Dama Abune da yashafi kasuwanci na acan Company mu na Marocco wanda Jameelu ne yake komai na Company nin toh kuma yanzu kin gani Allah ya dauke mana Jameelu”. Cikin sauri Ummi ta lumshe Idanunta tare da gyara wuyan hijabinta. Abba ya cigaba da cewa. “To Kuma Manager company shima ba shida lafiya toh sun nemi da Inje kuma nima bana jin daɗin jikina bazan iya zuwa ba”. Ahankali Ummi ta ɗago kanta tare da kallon sa gani tayi baki ɗaya ya rame ya zama wani so silent dashi. Cikin sanyin murya da tausayawa tace. “Toh Abban Jameel Idan bamu sa haƙuri aranmu ba ya zamuyi ka kwantar da hankalin ka Ubangiji Allah yajiƙan Jameelu shine kawai fatan mu da addu'ar mu”. Kai ya gyara tare da sauƙe numfashi yace. “Insha Allah zan kiyaye. Yanzu mshawan jinin ne baki ɗaya yasani agaba duk kan magungunan da nake sha sai yazama kamar basa min aiki”. Jinjina kai tayi cikin sanyin murya tace. “Allah ya sawwaƙa amma ka rage tunani koda kana shan magani idan baka rage tunani ba ba zaiyi aiki ba”. Ajiyar zuciya ya sauƙe tare da fesar da numfashi kana yace. “Toh Fatima ya zanyi idan banyi tunani ba!?”. Ahankali ta sunkuyar da kanta hawaye na zuba daga idanunta. Gyara zama Abba yayi cikin sanyin murya yace. “Toh dama shine nake so Moddibo ya wakilceni yaje shine yake cemin bawai zuwan bane baya so amma baya so yayi nesa da Umminsa”. Ahankali ta ɗago Idanunta dake jiƙe da ruwan hawaye ta kalli Moddibo murmushi tayi kana tace. “Ba komai Babana kaje wannan ma ai abin farin ciki da al'fahari ne zaka cika burin da Jameeluna yake son cikawa. Ubangiji Allah yakai ka lafiya ya dawo da kai lafiya Allah ya maka albarka”. Cikin sanyin murya da tausayawa Moddibo ya amsa da Ameen asaman laɓɓansa. Ahankali Ummi ta cigaba da cewa. “Insha Allah zanyi ta binka da addu'a ba komai Babana ai muna tare ina nan ina Marocco amma idan ya gama zai dawo ko?”. Ta ƙarasa maganar ta sigar tambaya tana kallon Abba. Kai Abba ya gyaɗa mata kana yace. “Eh zai dawo Insha Allah bazai wuce sati biyu”. Jinjina kai tayi tare da kallon Moddibo kana tace. “Badamuwa Babana ai zamu nayin waya”. Kai ya gyaɗa tare da cewa. “Shikenan Ummi ba matsala tunda kin amince. Murmushi tayi still Idanunta cike da ruwan hawaye tace. “Na amince Babana Allah Ubangiji ya kaika lafiya Allah ya dawo da kai lafiya Allah yasanya alkhairi da albarka acikin tafiyar. Ahankali yace. “Ameen Ummi”. Ajiyar zuciya Abba ya sauke tare da kallonta kana yace. “Yanzu kuma sai batun kuɗin ku da aka har haɗa”. Sunkuyar da kai Ummi tayi Atake hawaye suka cigaba da zubowa daga Idanunta cikin raunin murya tace. “Toni me zanyi da kuɗin nan ne Abban Jameel?”. Kai Abba ya Girgiza cikin rawan murya da rauni yace. “Toh nima ɗin idan kun barsu awajena me zanyi dasu ga kuɗin Aliyu ga naki kowa ya karɓi kuɗin sa kowa yana da bukatarsa motar ki da Sarƙoƙinki kika siyar ki sayi wata mota amfani dashi”. Kallonsa ya mayar kan Moddibo kana yace. “Kaima Moddibo ka karɓi kuɗin ka ka sayi mota sannan sauran kuɗin kayi abinda ya dace dasu”. Kai Moddibo ya girdiza ciki rauni yace. “Abba me zanyi da kuɗin?. Ai kuɗi na gama abinda ya dace inyi dasu Babu abinda zanyi dasu tun da har basu tseratar min da J ɗina ba wani amfani zasu yimin?”. Cikin rauni Abba yace. “Bakomai Moddibo ka karɓi kuɗin nan idan ka barsu awajena kun barmin tashin hankali da damuwa”. Jinjina kai Malam Ahmad yayi tare da faɗin. “Kuyi hakuri duk kan tsanani yana tare da sauƙi addu'a kaɗai zamuyi wa Jameelu amma kamar yanda yace ne Moddibo ka karɓi kuɗin nan sannan kema Fatima ki karɓi kuɗin na shine abu mafi a'ala”. Ajiyar zuciya Abba ya sauƙe kana yace. “Yawwa shine dai ki bani account number inyi Miki transfer”. Kai Ummi ta shiga Girgizawa hawaye na kwaranya daga Idanunta. Ganin haka yasa Malam Ahmad ya karbi wayarta tare da fito da account number ya faɗawa Abba Atake Abba ya mata transfer kuɗinta Naira million goma da dubu ɗari takwas kasancewar yana da account number Moddibo Shima Atake ya Masa transfer kuɗinsa. Anutse ya gyara zamansa tare da Kallonsu cikin sanyin murya yace. “Nagode da halarcinku agareni musamman ma kai Moddibo Allah Ubangijin ya biya da mafificin alkhairi”. Atake Moddibo yaji wani irin rauni ya mamaye sa kallon Abba yayi muryarsa na rawa yace. “Abba akan J ne kake min godiya?”. Numfashi Abba ya fesar tare da sauƙe ajiyar zuciya yace. “Toh Aliyu ya zanyi kayi min halarci duk kan inda Aboki na gari ya cika ka cika Ubangiji Allah yasaka da alkhairi Nagode da halarcin ka”. Cikin raunin murya Moddibo yace. “Ameen Abba”. Kallon Ummi Abba yayi kana yace. “Toh insha Allah sammako zaiyi ya tafi kinsan akwai tazara tsakaninmu da Adamawa kuma can zai shiga jirgin zuwa Abuja”. “Toh Allah ya kaimu Allah yakai ka lafiya Babana Allah ya kareka”. Cikin sanyin murya yace. “Ameen Ummi”. Miƙewa Abba yayi tare da cewa. “Toh bari mu tafi”. Godiya suka masa har sun fita Ummi ta miƙe tare da bin bayansu abakin barandar ta tsaya tare da cewa. “Babana amma ai zaka dawo daddare muyi sallama ko?”. Jinjina kai yayi kana yace. “Insha Allah Ummi zan zo”. Bayan sun fita kai tsaye gidan Malam Arɗo Abba ya ajiye Moddibo zaiyi masa sallama kana Abba ya wuce gida. Cikin sanyin jiki Khausar ta isa Bedroom din Mommy, a hankali ta zauna agabanta cikin Muryan kuka tace. “Mommy kiyi haƙuri kada kiyi fushi dani”. Tsira mata Ido Mommy tayi ba tare da tace Uffan ba. Cikin raunin murya Khausar ta haɗa hannunta waje ɗaya kana ta fashe da matsanancin kuka da sheshsheƙan tace. “Mommy dan girman Allah kiyi haƙuri ki daina fushi dani”. Ajiyar zuciya Mommy ta sauƙe tare da fesar da nunfashi kana tace. “Khausar to ni me zan ce miki?. Bani da abinda zan ce miki tunda ai hukunci ne kin riga da kin gama yanke shi baki nemi shawarata ko izinina ba”. Girgiza kai Khausar tayi hawaye na cigaba da kwaranya daga Idanunta. Ita kuwa Mommy kauda kayi tayi gefe kaba ta cigaba da cewa. “Kawai kin fadi maganarki gaba gaɗi, sannan koda akeɓance baki taɓa faɗa min tsakanina ni dake ba, sai da kika zaɓi cikin mutane sannan kika faɗa saboda ki kunya tani kin bani mamaki ban taɓa zaton haka daga gareki ba”. Khausar kuwa kai take Girgiza cikin muryan kuka mai gunji kana Muryanta na rawa tace. “Mommy nima ina tsoron Modibbo bafa, dan nasan baya sona”. Kallonta Mommy tayi cikin da mmki ta tsareta da ido tare da cewa. “Toh kina tsoron Auren Moddibo kuma, akan wani dalili zaki ce zaki Aureshi? Kuma bayan kina sane baya sonki”. Sunkuyar da kai ƙasa tayi cikin gunjin kuka ta lumshe Idanunta tare da taune Lip ɗinta cikin raunin murya tace. “Mommy wasiyyar Yah Jameel ne Yah Jameel ne ya roƙi al'farma awajena sannan tun lokacin daya faɗa min yace min wasiyya ya barmin yace koda ya mutu kada in manta ya nemi wannan al'farma awajena”. Sai kuma ta kasa ci gaba da mgnar sakamakon kuka da yaci ƙarfinta hannu ta sanya ta goge hawayen fuskarta wani na sake zubowa Muryanta na rawa ta cigaba da cewa. “Aranan da za'a ɗauke Yah Jameel bayan mun taho amota yace min yana neman alfarma awajena in na ɗauka Alfarman da yake nema awajena tamkar wasiyya ce". Sai kuma ta kife kanta kan cinyar Mommy tana mai sakin wani irin raunataccen kuka murya na karkarwa taci gaba da cewa. “Mommy a ranar a gabana Yah Jameel yayi ta kuka kamar yaro ƙaramin ya rinƙa haɗani da Allah da Manzonsa cikin sanyin murya da neman alfarma yace dan Allah kada ince bazan yi masa ba yana so koda bayan Ransa in Auri Moddibo”. Kallon ta kawai Mommy keyi bako ƙyaftawa yayinda itama hawaye ke zubo mata. Cikin sheshsheƙan Kuka Khausar ta lumshe Idanunta tana tuna lokacin da suka kasance da M Jameel amota yana faɗa mata magana da sauri ta sanya tafin hannunta ta rufe fuskarta kana muryanta na rawa tace. “Mommy alokacin Cike da damuwa na kalli Yah Jameel nace ya Jameel Meyesa kake Fadar haka Meyesa kake magana me karyar da zuciya dan Allah kada kace wasiyya nidai ka faɗi ko wace irin alfarma kake so zanyi maka domin kafi ƙarfin alfarma awajena”. Taja hanci tare da kallon Mommy da yanayin ta ya sauya Muryanta na rawa kana numfashinta na fusga tace. “Sai yace min Khausar koda ace kin riski labarin mutuwa ta ki tuna da Alfarman da kuma Wasiyyar da na bar miki ki Auri Moddibo idan kuma Allah yasa ina raye zanfi kowa farin cikin ganin An ɗaura Aurenki da Moddibo”. Ahankali Mommy ta sun kuyar da kanta ƙasa cikin wani irin yanayi na tsananin tausayawa da kuma tsoron Allah Mabuwayi gagara Misali tol-tol haka hawayenta ke zuba jin Khausar taci gaba da cewa. “Mommy Yah Jameel ya faɗa min cewa ya fadawa. Kakar Moddibo cewa dan Allah ayi Aurena da Moddibo Mommy dan girman Allah ki tayani cikawa Yah Jameel Wasiyyar daya barmin bani da abinda zanyi masa a wannan duniyar wanda zaisa Yah Jameel farin ciki amakwancinsa sama da in cika masa burinsa naji na gani zan rayu da Moddibo duk da nasan ya tsaneni zan rayu dashi sabida darajar Yah Jameel da wasiyarsa zan juri dukkan uƙubar da Moddibo zaimin koda kuwa zai kasheni zan zan cikawa Yah Jameel burinsa”. Cikin sheshsheƙan Kuka da fisgar numfashi tace. “Mommy wannan buri da fatan Yah Jameel ne dan Allah da Manzonsa ku barni in cika masa burinsa, tun da muke rayuwa da Moddibo Amakaranta yace ko yaushe kallon mu yake amatsayin mata da miji yace bashi da buri sama da wannan Mommy yace min da ɗan Adam yana da zabi idan ajalinsa yazo to da zai roƙa ajinkirta masa ajalinsa yaga kasancewa ta da Moddibo a Inuwa ɗaya a gidan aure”. Sai kuma tayi saurin dafe ƙirjinta jin yanda numfashinta ke fusga. Ta sauƙe wani irin numfashi tare da dafe kanta kana ta cigaba da cewa. “Yace min Khausy zanso naga wani irin zama zakuyi keda Moddibon. Yace min zaiso ace Allah ya bashi Aron Rai ya rayu ya ganni gida ɗaya a Inuwa ɗaya da Moddibo yaga wani irin Rayuwar aure zamuyi koda na wuni ɗaya ne. Allah sarki ya Jameel ashe bazai ganiba. Dan Allah Mommy ki barni in cikawa Yah Jameel burinsa Mommy Dan Allah kiyi haƙuri ki barni in cikawa Yah Jameel Wasiyyar sa”. Taƙarashe mgnar tare da fashewa da matsanancin kuka mai masifar ƙuna da ɗaci sai kuma tace. “Mommy wallahi ina tsorin son Moddibo har Raina, kawai na faɗa ne domin kada Hajja Nana tace dole sai na Auri Yah Aliyu shiyasa na faɗa alokacin, amma bawai dan in kunya taki bane Mommy kinfi kowa sanin halina banyi hakan da wata manufa ba face cika wasiyyar Yah Jameel”. Numfashi mai tsawo taja cikin Muryanta da baya fita tace. “Mommy ina matuƙar girmama Yah Jameel Mommy Ina so in cika Masa burinsa wannan shine wasiyyar Yah Jameel na karshe kuma shine karshen maganarmu dan Allah ki tayani cika masa wasiyyar sa na roƙeki”. Wasu irin hawaye masu zafi ne suka fara bin kuncin Mommy cikin sanyi da raunin murya tace. “Insha Allahu Khausar da izinin Ubangiji za acikawa Jameel burinsa...! *LITTAFIN SAKAYYAH na kuɗine ƴar uwa ki biya ki karanta cikin Aminci da salama ba haƙƙin kowa a kanki 1k ne kacal 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP 09097853276. In dai baki biyaba kika karanta to na satane, kuma na Allah ya isane* By *GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2 page 7* Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Alamomin infection sune kamar haka. Rashin sha'awa. Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma saduwa, da dai sauran abubudann ban lissafa. Sune manyan alamomin infection. Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi. Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin da kwaranya Zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa. KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin chronic infection ne yar uwa. INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa kana dole ki nace masa da maganin set ɗin na 10k ne kuma maganin kala biyarne nasha da kala uku na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin dai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da baku iya bada tarbiyaba. Saboda yamayin garin yasa ina raba rabin set ɗin in sa miki komai rabi-rabi 5k amman set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 09097853276 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA. Khausar kuwa cikin sanyi da rauni tunowa da M Jameel da ya dawo mata sabo ahankali ta kife kanta abakin gado tafashe da kuka mai cike da fargaba da kuma tsoron Allah. Kallonta Mommy tayi cike da tausayawa tace. “Kiyi haƙuri ki daina kuka Khausar addu'a zaki yiwa Jameelu sannan Insha Allah za acika masa burinsa da wasiyyar daya bari in Allah ya ya nufa”. Ta ƙare mgnar tare da sauƙe numfashi. Idanta ta tsaida kan Khausar da har zuwa lokacin kanta ke kife jikin gado cikin tausasawa tace. “Amma kisa Aranki cewa haƙuri zakiyi da duk rayuwar da zakije ki tarar, sannan wasiyya zaki cikawa Jameel, sannan ki sani shi zaman Aure kansa Ibada ne, koda ana son juna wata ran akanji babu daɗi, bare ke da dama kin san matsayinki a wurin wanda kike ganin kina da ƙarfin guiwar zama dashi, dan haka kisa Aranki cewa ba lallai ne kiji daɗin zama da Moddibo ba, amma tunda kince kinji kin gani zakiyi abinda Jameel ya buƙata kafin barinsa duniya zan biki da addu'a Ubangij ya tabbatar da al'khairi tunda har iyayensa duk ya gayawa kuma tuni suma sun sa baki a mgnar, kinga ni bani data cewa tunda kun mamayeni”. Cikin rauni Khausar ta sake fashewa da sabon kuka tabbas gaskiya Mommy ta faɗa ba Lallai tayi zaman daɗi da Moddibo ba tunda baya sonta hasalima koda kallonta ne baya sonyi tuno da hakan yasa wasu hawaye masu masifar zafi suka zubo mata tama sani tabbas cikin uƙuba zata rayu dashi, to amman ya zatayi rayuwa Yah Jameel al'ƙawarin amincewa da batun auren Amininsa. Cikin sanyin murya Mommy ta cigaba da cewa. “Sanin bake kaɗai Jameelu ya barwa wasiyya ba yasanarwa da Kakar Moddibo sannan ya sanarwa Umminsa da kuma Abbansa nima da farko hankalina ya tashi. Amma yanzu barina ɗakin Abbanku yake cemin shekaran jiya da daddare Abban Jameel da Malam Ahmad da malam Arɗo sunzo da batun, abinda yasa baiyi mgnar ba Hajja Nana bata bashi dama bane daya mata bayani”. Wani irin rauni, Kunya,damuwa da rasuwar Jameel ne suka dawowa Khausar alokaci ɗaya. Cikin sanyi jiki ta miƙe ta nufi ɗakinta tana shiga ta faɗa kan gadonta kana ta cigaba da kuka cikin rauni tasan dai iyaye keyiwa ƴaƴansu auren dole a tarihin duniya, sai gashi ita dai itace zatayiwa kanta da kanta auren dole bisa wasiyar Yan Jameel malami na musamman mai matsayin babban Yaya wanda ita dai da fari har ranta shi takeyiwa kallon mai iya jiɓantan lamuranta. Washe gari da safe Misalin ƙarfe 8:00 Anutse Moddibo ya fito daga falonsa cikin wani ɗanyen Boyel Sky blue Fuskarsa tayi fayau manyan Idanunsa dake lumshe sun sake girma sabida ramar da yayi, sajensa ya sake yawaita yayi fadi da cika, yana kuma ɗan hargitse alamun an kwana biyu ba'a gyarashi. Kafadarsa na dama rataye da jakar laptop ɗinsa daga zip ɗin gefen wayoyinsa ya zira, sai hannunsa dake riƙe da jakar kayansa, a hankali yake tafiya, yayinda jikinsa ke fitar da sanyayyan ƙamshin tularen sa. Kai tsaye sashen Innayi ya nufa ahankali Innayi dake breakfast ta ɗago Kai ta kallesa Anutse ya ƙarasa tare da zama gefenta. Da mamaki take Kallonsa ganin kamar alamar cikin shirin tafiya yake. Cikin sauri tace. “Aliyu”. Kallonta yayi da sauri domin bata fiye kiransa da Aliyu ba sai da babban dalili. Cikin sanyin murya yace. “Na'am Innayi”. Hannunta riƙe da kofin tea tace. “Ya haka? ya na ganka kamar mai yin tafiya?”. Kai ya gyaɗa mata tare da tanƙwashe ƙafafunsa kana ya fuskanceta cikin ƙoƙarin danne damuwarsa kana yana mai jin farin cikin zai bar garin Gembila haka nan ya tsinci kansa da jin farin cikin yau dai zai bar Jahar Taraba domin baki ɗaya garin ya fice masa arai cikin sanyin murya yace. “Innayi ba kama bace tafiyar ce”. Cike da mamaki ta ɗago kanta kana tace. “Aliyu tafiya zaka yi amma ban sani ba sai dai in ganka kana fita da jaka haka?”. Ahankali ya riƙo tafin hannunta acikin nasa cike da mmkia yace. “Kiyi haƙuri Innayi tafiyar ce nima tazo min a bazata kuma ba jiya Abban Jameel ya gaya mikiba”. Kai ta girgirza tare da cewa. “A'a bai gaya minba zakayi tafiya ba, ya dai cemin yana neman al'farma ni kuwa nace umurni kawai zai baka kamar yadda yake bawa Jameel ni na amince duniya da ƙiyama, ban bari yamin bayaniba sabida kar yaga kamar zan hanaƙa yaji ba daɗi. To waima Tafiya zuwa ina zakaje?”. Cikin kwantar da murya yace. “Tafiya zuwa Marocco!”. Cikin tsananin kaɗuwa ta zaro idanunta baki ɗaya lokacin ɗaya ta ƙware tare da fara tari sakamakon ƙwarewa da tayi da dankalin dake bakinta” Moddibo kuwa ganin yanda ta ƙware yasa yayi saurin daukan kofin ruwa ya miƙa mata tare da cewa. “Sannu”. Amsa tayi tasha amma still tarin bai tsaya ba lokaci ɗaya Idanunta yayi ja zufa ya shiga tsats-tsafo mata agaba ɗaya ilahirin jikinta shi kuwa Modibbo ido ya zuba mata tare da jera mata sannu da kuma ɗan bubbuga bayanta kaɗan-kaɗan yana mmkin wasu al'amuran a ranta domin ya sani tsawon zamansu da J ta hanashi zuwa Marocco wanda bai san me dalilntaba, kasancewar sa ba mutum ne mai yawan bincikeba yasa bai taɓa mata musuba ko bincike. Ahankali ya ke mata sannu cike da tausayawa takai kimanin minti biyar kafin tarin ya lafa sannu Ahankali ta fara maida numfashi. Tana sauƙe ajiyar zuciya ta juya ta kallesa kana tace. “Marocco!!!! kuma Aliyu?”. Jinjina kai yayi cikin sanyin murya yace. “Eh Innayi Marocco zanje amma idan har kin amince, idan bakya so, bazanje ba sai in bawa Abba haƙuri”. Ahankali ta gyara zama tare da fuskantar sa da kyau kana tace. “Toh amma mai zakaje kayi a can?”. Tayi tambayar zuciyarta na mai cigaba da bugawa da ƙarfi. Lumshe Idanunsa yayi tare da sauƙe Ajiyar zuciya kana yace. “Abba ne ya nemi al'farma da Inje in kula da Company'nsa sannan kuma jiya daya zo nayi tunanin kunyi cikekkiyar maganar ne dashi kafin ku shiga wurina, shiyasa ni ban faɗa miki ba, ya nemi taimako da Inje in taimaka masa akan batun Company sa buga Abaya, jallabiya, Carpet, Sallayu blanket's da dai sauransu”. Kallonsa kawai Innayi keyi yayin da take ji tamkar zuciyarta zai fito saboda yanda yake bugawa. Cikin sanyi Moddibo ya riƙe Hannunta dake cikin nasa yace. “Akwai sabbin injinan aiki da za'a sauƙe na Company, sannan kuma za'a fara aikin dasa Injina za'a kakkafa toh akwai ɓuƙatar sa ido da kuma kula da abubuwan, amma Insha Allah bazan wuce wata biyu zuwa uku ba zan zo Innayi”. Girgiza kai tayi tare da jingina bayanta da jikin bango ta lumshe Idanunta kana ta shiga maida numfashi. Moddibo kuwa ido ya zuba mata kana Asanyaye yace. “Amma Innayi idan har bakyason Inje zan kira Abba in Faɗa masa yayi haƙuri”. Uffan bata ceba kana bata buɗe Idanunta ba daga ita sai Ubangiji kaɗai suka san mai take tunawa aranta takai kimanin minti biyar ahaka kafin ta ɗago Idanunta ta kallesa kana taja dogon numfashi ta sauƙe tare da sakin Murmushin mai tarin ma'anoni sannan tace. “Bazan hanaka tafiya ba Aliyu, domin ko baka tafi yanzu ba, dama lokacin tafiyar ya ƙarato. na amince kayi masa duk kan abinda Jameelu zai masa daya kasance araye, domin hakan zai rage masa raɗaɗin ciwon rashin Jameelu”. Kai Modibbo ya gyaɗa yana kallon yanayin fuskartar ahankali yace. “Toh shikenan Insha Allah zanyi hakan”. Innayi kuwa kallonsa tayi kana cikin sanyin murya tace. “Amma yanzu-yanzu tafiyar kenan Aliyu?”. Kai ya gyaɗa kana yace. “Eh Innayi zanbi jirgi zuwa Abuja ne, in naga komai biza na ya fito zan wuce”. Jinjina kai tayi tare da cewa. “Shikenan Ubangiji Allah ya sanya alkhairi Allah ya tabbatar da alkhairi sai nazo”. Saurin Kallonta yayi cike da Mamaki yace. “Sai kinzo kuma?”. Sunkuyar da kanta ƙasa tayi tare da Girgiza masa kai kana tace. “Mantawa nayi sai ka dawo nake son cewa". A hankali ya zaro ATM ɗinshi na Zenith Bank daga al'jihunsa, cikin tafin Hannun ta yasa matashi kana a hankali yace. “Ga ATM ɗina na Zenith Bank, kin san pin number ɗin, akwai kuɗi a ciki kusan 5 Million”. Da sauri tace. “Ina ka samosu?”. Gyara zamanshi yayi kana yayi mata bayanin yadda sukayi da Abba sannan ya ɗaura da cewa. “Akwai wasu a wurina, wannan ki riƙe kiyi dukkan abinda kike buƙata kafin in dawo, in haɗasu muyi ƙoƙarin barin garin nan, domin ya fita raina”. Yayi mgnar yana tuno kalaman Hajja Nana ita kuwa Innayi cike da sanyi tace. “Uhmmm Aliyu in Sha Allah kamar ma mun barima ai kama barin kai kam”. Cikin sanyi ya jinjina Kai tare da miƙewa yace. “Toh shikenan Innayi amma dai bakiyi fushi dani bako?”. Da sauri tace. “La la la Aliyu banyi fushi da kaiba”. hannunta ya riƙo tare da ɗaurawa a kanshi kana yace. “Toh kuma baki samin Albarka ba”. Cikin sanyin Murya tace. “Allah yasan ya Albarka Ubangiji ya tsare gabanka da bayanka Allah maidakai lafiya ya kuma tsareka da lafiyarka, Ubangiji ya rabaka da sharrin duk kan abin ƙi walau mutum ko aljan ko wani irin abune ya *Tsareka da Tsoffin magauta ya hanasu ganeka bare cutar da kai kafin isarka tushenka”.* Lumshe Idanunsa yayi kana yace. “Ameen ya Allah Innayi ni zan tafi”. Kai ta gyaɗa tare da cewa. “Toh ka tsaya bari na zo". Kai ya gyaɗa sannan ya tsaya ɗaki tashiga ba daɗewa ta fito sanye da hijabi, suka nufi wurin motarsa, “Yau innayi zafa ki koma gidan Abba ko Ummi dan zamani ke ɗaya a nan bai minba”. Cikin sauri tace. “Eh toh gsky k nima ina tsoro Ni kaɗai a nan to amman, gsky gwara min gidan Ummin Jameel kaga ita kamar ɗiya take a gareni gidan Abba kuwa ba wani sabawa nayi da matansa ba, amman can zamu zauna ɗakin Asma'u nasam Malam Ahmad kuma baida matsala”. Cikin gamsuwa da haka yace. “Gsky kam hakan yafi, zan gaya Abban in kin gama haɗa kayanki Asma'u zata zo ku tafi”. Kai ta jinjina cikin gamsuwa tace. “Ba laifi”. Jingina yayi da jikin motar bayan yasa jakarsa gefen mai zaman banza. Ita kuwa Innayi a hankali ta matso kusa da marfin motar zira hannunta tayi ta ciki, zip ɗin jakarsa tabuɗe tasa jim kaɗan kuma ta maida ta rufe kana sukayi sallama ya mota ya tafi. Kai tsaye gidan Ummi Moddibo ya nufa cikin nutsuwa yake Driving yayin da yake sauraran ƙira'ar Ahmad Sulaiman cikin suratul An'am yana isa gidan Ummi yayi Parking aƙofar kana ya fita ya shiga coumpund ɗin yana tafiya ahankali yana ɗaura ƙafarsa akan farandar sautin muryar Khausar ya ratsa Dodon Kukensa cikin sauri ya tsaya tare da rumtse idanunsa. Sabida jin yadda tsikar jikinsa ya fara tashi tun daga tafin ƙafarsa har tsakiyar ƙwaƙwalwan kansa, ahankali ya jingina bayan sa da jikin bango yayin da zuciyarsa ta shiga bugawa da kaso Cassa'in da tara cikin ɗari. Aransa yakeji kamar ya koma domin gaba ɗaya ya rasa meke sashi shiga wani yanayi da zaran yaji sautin Muryanta zaiji tamkar ana tsikara masa allura yama rasa ta wani irin yanayi zai misalta yanda yake ji akan yarinyar shin kunyarta yake ko kuma tsoronta yakeji, ko shakkarta shi kansa ya kasa tantancewa, taune Lip ɗinsa na ƙasa yayi da ƙarfi tare da buɗe idanunsa da suka sauya launi kana ya tura ƙofar falon tare da sallama yana mai tsare fuska. Ummi dake zaune ta tsira masa ido tare da cewa. “Babana har ka shirya kenan? Kai ya gyaɗa tare da faɗin. “Eh Ummi”. Kana ya zauna agefenta ya zamana yana facing ɗin kichen. Kallonsa Ummi tayi cike da kulawa tace. “Amma dai ba kayi breakfast”. Kai ya girgiza kana yace. “Uhm-Uhm”. Da Mamaki tace. “Toh ya za'a ayi ka tafi da yunwa ba zaiyu ba Babana ba zaka tafi da yunwa ba”. Langwaɓar da kai yayi tare da Marerece murya yace. “Ummi bana jin yunwa fa”. Fuska ta ɓata kana tace. “Bafa zaiyu ba Babana baza ka tafi da yunwa ba”. Khausar na fitowa daga kichen ta girgiza kai tare da kallon Asma'u tace. “Toh ni zan tafi sai anjima”. Da mamaki Asma'u ta kalleta kana tace. “Bangane ba kamar ya sauri kike? Dama ba nan kika zoba ne?”. Khausar kuwa kai ta girgiza tare da kallonta kana tace. “A'a ba nan nazo ba dama gidan Aunty Ruƙayya naje to da naje sai na sameta tare da baƙi shine na kira Mommy nace zan ƙaraso nan mu gaisa. Mommy kam cewa tayi wai da safiyar nan zanzo”. Moddibo kuwa tunda yaji sautin Muryanta akusa dashi ya kasa ɗauke idanunsa akanta duk da cewa kallon Kasan ido yake mata. Cikin sanyi Khausar ta cigaba da cewa. “Toh shine nace tayi hakuri ba daɗewa zanyi ba shine fa tace inzo amma kada in daɗe saboda mune da aikin rana zan koma in ta yata nazo muyi wata mgna ce, kuma nafasa”. Da sauri Asma'u tace. “Dan Allah muyita”. Kai ta jujjuya tare da cewa. “Ba damuwa in kin samu dama kizo zamuyita, yanzun sauri nake”. Ta ida maganar tare ɗago kanta. Idanunta ne suka sauƙa cikin idanun Moddibo. Atsorace ta zira Idonta cikin nasa tare da juya su acikin nasa wanda hakan ya zama kamar hararansa tayi ita kuma cikin mamakin yadda ya rame ya wani zama shiru, ne yayi matuƙar bata mamaki da tausayi domin da dane da tuni ya danna mata harara. Cike da tsoro ta janye kwayar idanunta daga garesa, tana mai mamakin sauyinsa rayuwa, cikin wani irin sauri ta nufi ƙofar falon yayin da jikinta ke tsuma Muryanta na rawa tace. “Ummi ni na tafi”. Kallon yanda ta nufi ƙofar Ummi tayi kana ta kallo Moddibo da har zuwa lokacin idanunsa ke ƙasa da mamaki tace. “Ya da sauri kamar kinga Dodo?”. Kai ta girgiza batare data juya ba tace. “A'a Ummi nikam na tafi”. Cike da kulawa Ummi tace. “Toh ki tsaya Kiyi breakfast mana”. Kai ta girgiza still jikinta na tsuma tace. “A'a Ummi Allah Mommy na za tayi faɗa idan na daɗe”. Jinjina kai Ummi tayi kana tace. “Toh shikenan nagode ki gaida Mommy ki gashi kin ki kitsaya kiyi breakfast”. Da sauri tace. “Allah Ummi sai da nayi breakfast agida kafin na fito”. Kai Ummi ta gyaɗa kana tace. “Ki gaida Mommy naki da Raudat dasu Haiydar”. Cikin sauri ta fice daga falon bayan tace zasuji. Moddibo kuwa ahankali ya jinginar da kansa da jikin kujeran tare da lumshe Idanunsa kana ya cije Lip ɗinsa na ƙasa, sai kuma yayi saurin buɗesu sabida ganin surar jikinta da yayi ziraran miraran. Gashi da zaran yaji muryan yarinyar zai riƙa jin wani irin abu mai wuyar fassarawa kana lokacin da ƙwayar idanunsu suka haɗu babu abinda suka hango masa face. Ƙirjinta tamkar zasu tsole mishi idanu. Asma'u Mommy tasa ta kawo masa ɗan waken da sukayi sai ruwan Tea ba laifi yaci danwaken da ɗan dama kana yasha ruwan Tea. Malam Ahmad ne yashigo tare da yi masa addu'ar Allah ya tsare miƙewa yayi ya fita kana yaja tsohuwar motarsa zuwan gidan Abba yana isa yayi Hong mai gadi ya buɗe masa Parking Yayi aharabar gidan kana yashiga sashen Abba bakinsa ɗauke da sallama ya shiga falon Cike da kulawa Abba da Hajiya Turai dake zaune gefensa suka amsa masa. Anutse ya ƙarasa tare da zama gefen Abba cike da kulawa Abba yace. “Aliyu ka ƙara so?”. Jinjina kai Moddibo yayi cikin sanyin murya yace. “Eh Abba ina kwana ya ƙarfin jikin”. “Jiki da sauƙi Aliyu”. Bayan sun gama gaisawa Abba yayiwa Moddibo duk kan wasu bayanai kana ya bashi wasu takardu da duk wani abu daya kamata sai da Abba ya masa bayani. Ajiyar zuciya Moddibo ya sauƙe kana yace. “Toh Abba ni zan tafi”. Ahankali Abba ya sanya hannu a aljihu tare da ciro key mota sabo dal ƙiran PRADO ya miƙa Masa tare da cewa. “Ga wannan Aliyu za'a kaika Airport dashi, in Manu driver ya dawo kuma gidan ku zaije ya ajiye maka ita”. Cikin sauri Moddibo ya ɗago kansa tare da Kallonsa. “Abba mota kuma?”. Kai Abba ya gyaɗa masa alamar eh. Cikin sanyi Moddibo ya sake kallon key motar kana yace. “Abba to ai ina da mota”. Ajiyar zuciya Abba ya sauƙe kana yace. “Uhm-Uhm Aliyu kenan. Ɗan Allah kada kayi min gardama ka karɓa kawai ka sanya albarka aciki”. Sunkuyar da kai Moddibo yayi batare da da yace Uffan ba. Kallonsa Hajiya Turai tayi kana tace. “Ka karɓa mana Aliyu ai yanzu kam an zama ɗaya”. Jinjina kai Moddibo yayi kana yace. “Toh shikenan Abba Nagode Allah yasaka da Akhairi Ubangiji Allah ya mayar maka da dubunsa”. Murmushi Abba yayi kana yace. “Ameen”. Nan take ya ɗauko takardun motar ya miƙa masa tare da cewa. “Jiya mukayi magana da Alhj Abubakar nasa ya kawo min da yamma gatanan lafiyarta ƙalau anyi mata dukkan abinda ya dace”. Jinjina kai Moddibo yayi kana yace. “Nagode Abba Allah yasaka da alkhairi ni zan tafi”. Ahankali Abba yace. “Allah ya tsare Aliyu Allah ya bada abinda akaje nema”. Ameen ya amsa kana ya miƙe Abba ya rakasa da kansa ya buɗe masa bayan motar ya shiga, sabuwar motarsa sosai motar ta burgesa duda bai wani damu da bakin abuba, amman collor bakin yayi masifar kyau dan sai sheƙin sabunta takeyi, Manu ne ya shiga yaja motar suka fita. Kai tsaye gidan Malam Arɗo ya wuce dashi bisa umarninsa. Sallama yayi masa kana daga nan suka ɗauki hanyar da zata sadasu da cikin Taraba Jaligo ja gari na Baba Abasu babban birnin Gembila kenan wanda kuma tsakanin local government ɗin nasu zuwa cikin ƙwaryar birnin Taraban tafiyace ta musamman. Koda suka isa cikin Taraba, basu tsayaba suka nausa hanyar Adamawa Yola. Jauro yaya Baffan Liman ne zaune agaban Hajja Nana cikin sanyi murya da ladabi yayi ƙasa da kansa tare da cewa. “Hajja kiyi haƙuri bai kamata ace kina fushi akan abinda bai kai ya kawoba, wannan al'amari ba wani al'amari mai girma bane bai kamata ace ki ɗauki zafi akansa har haka ba”. Kallonsa kawai Hajja Nana keyi tana girgiza ƙafa tare da girgiza kai. Ajiyar zuciya Baffa Liman ya sauke kana ya cigaba da cewa. “Idan kin lura Khausar fa jika ce agareki ba ƴa bace, kinga kuwa duk ikon ka akan jika yana zama mai rauni, bare wannan zamanin da muke ya bambanta dana baya dan Allah Addah Hajja kiyi wa wannan al'amarin Kyakkyawan fahimta”. Ajiyar zuciya ta sauƙe tare da fesar da numfashi kana tace. “Na lura sannan na fahimci Liman da kai dasu Garga, Sadu, Jauro baki ɗaya bakin ku ɗaya akan al'amarin Khausar tun da haka kuka ce ni bani da abinda zance kuje kuyi duk yanda kuka ga dama”. Ahankali Baffa Liman ya ɗago ya kalleta kana ya sake sunkuyar da kansa. Cikin alamun ɓacin rai ta cigaba da cewa. “Amma fa kusa ni ba zata Auri wannan yaron ba, tunda har ta iya buɗe baki ta kalli tsabar idona tace bata son. Aliyu jikina kuma ɗan Uwanta toni babu hannu na akanta kuyi mata yanda take so amma banda Auren mara tushe da asali”. Gyaran murya Baffa Garga yayi kana yace. “Dan Allah Addah Hajja kiyi haƙuri shikansa. Muhammadu Jimeta yace zai zo amma yafi so yazo ya sameki cikin farin ciki kada akan batun Khausar ranki ya dinga ɓaci abanza a wofi”. Fuska ta ɓata tare da Kallonsu ɗaya bayan ɗaya kana tace. “Idan yayi niyyar zuwa yazo idan kuma baiyi niyyar zuwa ba yayi ta zama tunda shi kansa bayanta yake bi, tun da wai har cewa yake bazai yi mata dole ba”. Baffa Liman ya sake sassauta muryarsa yace. “Dan Allah Addah Hajja kiyi haƙuri ki bi lamarin asannu da izinin Ubangiji komai zai dai-dai-ta amma bama son ganinki cikin damuwa”. Haka suka riƙa Rarrashinta tare da kalamai masu kwantar da zuciya. Acan ɓangaren Moddibo kuwa tafiya tsakanin Taraba da Yola tafiya ce mai zaman kanta sai dai bata wuce awa biyu zuwa uku, tuƙi Manu keyi cike da ƙwarewa ga samun sabuwar mota. Shi kuwa Modibbo a hankali ya fesar da sassayan numfashi. Sabida ji yake wani irin yanayi yana lullubeshi gaba ɗaya tunanin J ɗin sa ya dawo masa ji yake tamkar idan ya juya gefen damansa zai ga J ɗin sa, ahankali ya zira hannunsa ya kara volume din ƙira'ar da yake ji acikin Suratul Nisa'i, sai kuma ya koma baya ya jingina bayanshi da jikin Seat ɗin. Domin idan har ba karatu yake jiba ko kuma yake yi sam baya taɓa samun nutsuwa, saidai kuma ta wani ɓangaren haka nan yake jin wani irin farin ciki da yabar garin Gembila, ji yake tamkar yabar wani yanki da yake da tarin ƙunci, ji yake tamkar yabar wani waje mai duhu da zafi ji yake tamkar ana zare ransa da ruhinsa daga waje mai ƙunci da azaba, kana kamar ana nufar dashi awaje mai tarin nutsuwa da salama yakeji. Domin tun bayan rasuwar Amininsa garin Gembila tayi masa zafi da ƙunci kana tayi masa duhu baya kallon haskenta gaba ɗaya ya tsani garin, to dama Meya rage masa da garin Innayinsa ce kaɗai sai kuma Ummi dasu Asma'u. Sai Misalin ƙarfe biyu da rabi ya shiga cikin Adamawa suna isa cikin Adamawa. Manu yayi Parking A dai-dai Masallacin jum'ae dake cikin Atiku Abubakar shopping mall ɗinsu nan sukayi Al'wala sukayi sallar Azahar Kasancewar hanya zai kama, ɗan tafiya yasa a gaba shiyasa yayi niyar ƙasaru ya haɗa da sallar La'asar domin karfe uku dai-dai jirginsu zai tashi. Baya jin zai iya cin wani abu haka yasa ya kalli Manu cikin mutuntaka yace. “Manu sannu da yunwa”. Cikin girmamawa Manu yace. “Laa ba komai ai kafin mu fito ma naci abinci”. Kai ya jinjina kana yace. “Muje ka kaini cikin Airport ɗin, sai kayi sauri ka juya, kada kayi dare a komawa”. Cike da gamsuwa Manu yace. “Toh”. Daga nan ya kaishi Airport sannan shi kuma ya fito, ya ɗan samu abin da ya taɓa kana ya kama hanyar komawa Taraba, Gembila. Ƙarfe uku Dai-dai jirginsu Modibbo ya tashi daga Adamawa zuwa birnin tarayyar Nigeria Abuja. Alhamdulillah cikin kwanaki huɗu bizi'nsa ya fito da yake business bisa ne ba wuya. Alhamdulillah ranar Al'hamis da misalin ƙarfe biyu dai-dai jirginsu ya ɗaga daga Abujam Nigeria. Zuwa Rabat babban birnin ƙasar Marocco kenan A hankali ya fesar da wani irin zazzafan numfashi dai-dai lokacin da tayun jirginsu ke raɓuwa da ƙasar Nigeria, rumtse idanunsa yayi da karfi sabida wasu irin zafafan hawaye da yaji suna tsastsafo mishi ta cikin dukkan jijiyoyin idanunsa. Wani irin yanayin da bai taɓajiba duk tafiye-tafiyen da yakeyi yaji yana dabaibaye rayuwarsa haka kawai yakeji kamar ya bar kasar kenan bari na har abada. Lokaci ɗaya tunanin Jameel ya dawo masa, wanda hakan yasa yayi saurin jingina bayansa da kujerar jirgin. Yana mai jin wani irin sassayan kuka na taso mishi daga can cikin ƙahon zuciyarsa, hakanne yasa ya fara karatun Alqur'ani mai girma a hankali. Yayinda mutanen cikin jirgin kuwa kowa keta hidimar gabansa. Shi kuwa Modibbo tunda ya zauna bai ɗago kansa ya kalli kowaba. Sabida yanayin da yakeji. A hankali dai tafiya ta fara nisa, tuni sun kutsa cikin sararin samaniya jirgi ya kama hanyarsa. Koda akazo tambayarsu me yake buƙata. Cewa yayi baya buƙatar komai. A ƙalla sunyi tafiyar awa uku a sararin samaniya. Zuwa yanzu kam mafi akasarin matafiyan kowa ya nitsu hada-hadar ta ragu matuƙa, wanda zuwa lokacin kuma sauran musu 57 minutes su dira cikin birnin Rabat sabida daga Abuja zuwa can tafiyar awa uku da minti hamsin da bakwai ne cib-cib. A hankali ya gyara zamansa tare da kallon farin matashi da ya zo ya zauna gefensa wanda bazai wuce sa'anan ba. Murmushi matashin yayi tare da miƙa masa hannun yana mai mishi wani irin kallo mai cike da tambayo al'ajabi da kaɗuwa. Shima ɗan murmushin yayi tare da bashi hannu sukayi musabaha. “Jabeer bin Jabeer Joɗa. Wanda ya kira kansa da Jabeer ɗan Jabeer Joɗa ɗin ya kare mgnar cike da masifar mamaki da zurawa fuskar Modibbo idanu yana matuƙar mamakin kamanninsa. Shi kuwa Modibbo cikin yanayin sanyi yace. “Aliyu Youssef Muhammad Mouley”. Cikin tsananin bayyanar mamaki ya zazzaro idanu waje tare da juyowa garesa da kyau cikin alamu rawan jiki ya juya harshe zuwa larabci yace. “Yah Salam toh kuma yaushe kazo”. Cikin ɗan sanyi Modibbo shima juya harshe ih zuwa asalin amintaccen larabci yace. “Nazo kuma? Nida ƙasata, me zanje yi a Marocco dai zaka ce”. Kai Jabeer bin Jabeer Joɗa ya jujjuya tare da juyawa yayi mishi mgn da hausa yace. “Kamar yaya ƙasar kuma?”. Ga mamakin Jabeer sai yaji Moddibon na bashi amsa da harshen hausa. “Sabida ni ɗan Nigeria ne girman Nigeria”. Da sauri Jabeer yace. “A'a wannan ai ko makaho ya shafa yasan kai ba ɗan Nigeria bane kuma ma sunan da ka fadi ai ya isa shaidar inda ka nufa komawa zaka yi ba zuwaba”. Ya ƙare mgnar da iya haƙiƙanin gskyrsa da rawan jiki. Cikin ɗan ƙosawa da surutun sa Modibbo yace. “To sabida me?”. Da sauri Jabeer yace. “Sabida kafi kama da Larabawa”. “Toh gashi kuma kaima da larabawan kake kama”. Gyara zama Jabeer yayi tare da cewa. “Kuma ni dai ba fullatanine”. A hankali shima Middibo yace. “Minfu mi pullo”. To zuwa yanzu kam mamakin Jabeer ya tsananta. Ya buɗi baki da niyar zaiyi wata mgnar kenan aka kirashi a baya bisa dukkan alamu Kakanshi ne da sauri ya tashi ya nufi can bayan. Shi kuwa Modibbo a hankali ya fesar da numfashin gajiya da surutun da Jabeer ya sashin. Tare da fara karatun Alqur'ani mai girma. Jim kaɗan da tafiya Jabeer sai gashi ya dawo zama yayi bakinsa cike da tarin mgn to amman samun yana karatun Alqur'ani mai girma yasa dole ya haɗiye dukkan rogowar mgnarsa da tarin tambayoyinsa. A hankali Moddibon ya ɗago manyan idanunsa tare da kallon taswirar kasar Rarat da suka iso tsakiyarta. Wanda tuni an sanar musu. Haka nan yake jin wani irin salama da kwanciyar hankali kana da nutsuwa tunda suka shiga yankin ƙasar Marocco yake jin wani irin sanyi da more happy Wanda har ya iya jure surutun Jabeer. Numfashin mai sanyi ya fesar tare da ƙara ware manyan idanunsa yana kallon garin ta window'n jirgin. Haka nan yakeji tamkar yabar damuwarsa baki ɗaya acikin Nigeria ya kuma saki dukkan ƙuncinsa a cikin Taraba. Cikin nutsuwa da kwanciyar hankali yake bin tsarin dogayen benayen gidajen garin da kallo kana sassayan muryarsa na ratsa kunnuwansa yana jin sautin karatunsa da yakeyi jikin suratul Kahf. Misalin ƙarfe shida saura minti uku rak. Jirginsu yayi sauƙar angulu a cikin babban Airport dinsu. Rabat Sale international airport. Wanda dai-dai lokacin kuma ya dire ayar ƙarshe ta Suratul Kahf ɗin tuni kuma jirginsu ya dai-dai-ta da'irar tsayuwarsa. Da sauri Jabeer ya kalleshi sai kuma yayi sauri ya mayar kallonshi gefen damanshi ganin har an buɗe ƙofar jirgin. Juyowar da zaiyi kuwa sai ganin Middibo yayi a tsaye yana jawo jakarsa daga drower dake samansu. Da sauri ya miƙe shima, sai kuma yaji ana kiransa a baya, da sauri ya nufi bayan. Shi kuwa Modibbo agogon dake hannunsa ya kalla, da ɗan hanzarin sa ya nufi wajen sabida ƙaratowar lokacin sallan magrib. A hankali ya fesar da sassayan numfashi, dai-dai lokacin da ya taka step na forko wanda ya fito da kanshi sararin garin Rarat, duk da dai duk Arfica ne amman ƙasar Marocco sunyi mana rata zarrama mai girma, sunada ci gaba na musamman. A hankali ya furta. “Yah Salam”. Sabida wani irin ni'imtaccen iskane mai cike da salama ke ratsashi yana shiga duk ta inda hudar gashin jikinsa yake. Wani rin amintaccen numfashin mai cike da yanayin sauƙe ajiyar zuciya ya shaka, like ɗan da ya daɗe baiga mahaifiyarsa ba, kuma yayi kuka. A hankali yaci gaba da taka steps din yana sauƙo ƙasa. Wani saurin runtse idanunsa yayi lokacin da ya dire tafin ƙafarsa kan ƙasar Marocco cikin yankin Rarat. Wani irin tsuma yaji naman jikinsa nayi tun daga can cikin jikinsa da zuciyarsa yakejiyo wani irin tsuma. Wanda ya ta'allaƙa hakan da tsananin yanayin sanyin garin ne. “Alhamdulillah!!!”. Ya furta a saman lips inshi sabida, tunda Allah ya halicce shi bai taɓajiba irin yanayin da yakeji a yanzu, ko Saudia yaje bayajin yanayin nan. Yana mai shaƙar sassayan iskan garin ya fara bin ayarin sauran matafiya. Yayinda can gefen kuma manyan motocine na al'farma wanda bisa dukkan alamun wani babba akazo ɗauka. Su kuwa a cikin yanayin gajiya suka ƙaraso inda masu tarɓarsu suke. Ɗan dube-dube ya yayi. Da sauri ya nufi wani Balarabe dake jingina da Taxi yana riƙe da ɗan allon tarba wanda aka rubuta Aliyu Youssef Muhammad Mouley. Yana isa yayi masa sallama. Cike da tsananin girmamawa Balaraben yayi saurin buɗe masa marfin motar tare da cewa. “Marhababuka”. Kai ya jinjina masa cike da gajiya da ƙosawa. Yasan Taxi Abba ne ya turosa. Da sauri shima ya shiga Taxi ɗin kana yaja suka fita daga cikin Airport ɗin. A hankali yayi miƙa tare da jingina bayansa da seat ɗin dai-dai lokacin da suka ratso ta cikin unguwar Ben slimane. Anƙuwace ta masu alfarma, haka yasa tsarinta na musamman ne. haka nan yaji yanayin Weather yayi masa masifar daɗi da kyau. Gashi yanayin damuna ne Iska mai sanyi da ratsa jiki na kaɗawa gashi duk ta inda ka wulga ido bishi yoyin dabinone masu kyan tsari ke rausayawa sunyi kore shar dasu iska na kaɗawa suna rangaji ga kasar garin ajiƙe yake alamun anyi ruwa. Ƙarfe shida da minti sha biyar dai-dai mai Taxi ɗin ya juya hancin motarsa kan wani gini mai kyau da ɗaukan indo wanda a samansa aka rubuta. Belere Hotel Rabat. Kai da ganin masifar kyau da tsaruwan hotel ɗin kasan zaiyi masifar tsada. Cikin taushin murya ya kalli Balaraben dake riƙon. Tare dayin mgn da larabcin. “Muje wani wanda bai kaishi ba”. Cikin sanin darajar aiki mai Taxi ɗin ya ɗan kalleshi ta madubi tare da cewa. “Toh". Daga nan ya juya akalar motar ya ɗauki hanyar da zata sadashi da unguwar Sidi bettache. Tafiya kaɗan sukayi suka fito kan babban titinsu. Da sauri Modibbo yace. “Masha Allah”. Dai-dai lokacin da Idanunsa suka sauƙa akan tamfatsetsen masha'hurin hotel mai masifar kyau da tsari daga can sama tsololuwan ginin an rubuta. Welcome to Sofitel Youssef Mouley hotel. Da sauri yace. “Tsaya mu shiga nan”. Yayi mgnar still idanunsa na kan sunan hotel ɗin da yayi kama da sunanshi hakan don sunan hotel ɗin yaji yana son sauƙa a nan. Murmushin mai Taxi ɗin yayi tare da cewa. “Toh ai wannan yafi wancan tsadama”. Da sauri ya gyaɗa mishi kai tare da cewa. “Eh shi yayi”. Ya ƙare mgnar da lumshe idanunsa jin sautin kiransan salla a masallacin dake cikin hotel ɗin. Haka yasa shima mai Taxi ɗin saurin shiga. Numfashi mai sanyi ya fesar tare da buɗe Idanunsa daya lumshe kana ahankali. Wani irin hotel ne mai masifar kyau da tsari da girma duk da cewa a farfajiyar akwai masallaci sai dai ba wani Babba bane, amma farfajiyar babbe ne me kyau da tsari daga gefen dama wajen Parking din Motoci ne wanda aƙalla zai ɗauki motoci settu zuwa saba'in da biyar kana daga jikin doguwar kantamgar kuwa bishiyoyin kwakwane zagaye da ginin daga can gefe kuma wasu irin flowers ne dake wadace da damshin ruwa haka yasa jikinsu sai sheƙi kayi, tafiya kaɗan zaka samu side ɗin shiga Reception ɗin. Atsakiya daga gefe da gefe kuma hanya ce kana daga baya wani ƙaton gardin ne wanda yana iya hango bishiyoyin dake ciki kana yana jiyo sautin kukan tsuntsaye kala da ban daban. Ahankali ɗago daga jingina da seat din da yayi. Yana Jin zuciyarsa na harbawa kaɗan kaɗan cikin sauri mai taxi ɗin ya rufe marfin gefensa cikin sassarfa ya zagoyo gefen da Modibbo yake tare da buɗe masa murfin motar kana fuskarsa ɗauke da murmushi yace. “Lalle marhaba fatan an ka isa Marocco lfy”. Cikin sanyin murya da tarin gajiya yace. “Yawwa”. Kana ahankali ya ziro ƙafafunsa waje ya sauke aƙasa. Da sauri ya rumtse idanunsa tare da kuma buɗesu a lokaci ɗaya yaji wani irin abu mai masifar sanyi ya zira masa tun daga tafin ƙafansa har zuwa ƙwaƙwalwar kansa irin dai abinda yaji daya taka ƙafarsa a Airport. cikin sauri ya kuma lumshe idanunsa tare da furta. “Yah Salam”. Kana ya fito dai-dai lokacin da mai kira sallah a masallacin hutel ɗin yazo dai-dai wurin kalmar shahada. Cikin sanyi ya fara bin kalmar shahadar, wanda hakan ya ankarar da mai taxi dinma ya amsa, tare da bin addu'a'o'in da yaji Moddibon yanayi. Cikin sanyin murya Mutumin yace. “Sannu da zuwa”. Lokacin da yaga ya ɗan juyo ya kallesa. Kai Modibbo ya gyaɗa masa tare da buɗe bayan motar ya ɗauki Breafcase ɗinsa tare da jakarsa, da sauri mai taxi ɗin yasa hannunsa ya amshi jakar kan nasa tare da kuma miƙa masa hannun zai amshi Breafcace ɗinma. Kai Modibbo ya girgiza tare da faɗin. “Barshi, zasu yi maka yawa ai”. Cikin jin daɗi yayi gaba tare da cewa. “Bismillah kashiga ciki gashi ma Maghariba ta tayi”. Cike da salama Moddibo yace. “Bismillah”. Yayi mgnar tare da nuna masa gabanshi alamun yayi gaba. Cikin sauri yashiga gaba kana Moddibo yabi bayansa. Cikin hanyar da flowers ke ajere gefe da gefe sai ɗan mawadacin hanya dake tsakani sukabi. Ahankali Moddibo ya taka step ɗaya biyu ana ukun ya hau kan barandar Kofar falon. Ya sanya ƙafarsa na dama aciki tare da furta. “Masha Allahu laƙuwwata Illah billahi”. Sosai komai na hotel ɗin keda tsari na Muslunci da burgewa. Cikin yanayin gajiya ya ƙarasa gaban ma'aikatan dake binsa da kallon ƙurilla. Bayan sun gaisane ya kama ɗaki, cike da mutuntaka da martabawa suka gama komai, ɗaya daga cikinsu, ya amshi jakarsa dake hannun mai taxi ɗin. Kana yayi gaba tare dace masu bismillahi. Cike da gajiya yabi bayanshi. Lifter suka shiga cikin minti biyu suka isa hawa na biyu inda na ɗakin daya kaman yake. Ma'aikacin hotel ɗin ne da kansa ya buɗe ɗakin ya shiga kana ya shimfiɗa beshit tare blanket, kana ya wuce da sauran kayan kamarsu Towel da Bathrobe da makilin da Brush sabulu ya ajiyesu bathroom tare da feffesasa Air freshner kana ya fito tare da cewa mishi. “Sir akwai abinda kake buƙatane?”. Kai ya jujjuya mishi alamun a'a. Ganin haka yasa ya fice. Shi kuwa Modibbo cike da gajiya ya ajiye woyoyinsa yana mai shaƙar ƙamshin Roomfreshner tare da kallon tsarin komai na ɗakin, komai na cikin falon Ash & maroon colour ne mai masifar kyau kama daga Cottins carpet dama kujerun. Cike da gajiya a shiga bathroom al'wala yayi tare da fitowa da sassarfa. Lifter ya shiga ya sauƙa kana kai tsaye masallacin dake cikin hotel ɗin ya shiga da sassarfa jin an tada iƙama. Ya samu tuni sahu forko da na biyu duk sun cika sai ana uku suka tsaya Suna shiga suka tada kabbara dai-dai lokacin kuma aka tafi ruku'un Farko. Bayan anyi Sallah an idar Moddibo. Yayi Adduo'insa na yau da kullum, ya kara da na neman aminci cikin wakilcin da zaiyiwa Abba tare da samun nasara da roƙon Allah yayi riƙo da hannayensa ya bashi ikon riƙe amana. Yana so ya jira Isha'i amma saboda yanayin gajiya da yake ji bazai iya jira ba yana so yayi wanka duk da cewa garin akwai sanyi, Amma yana son yayi wanka dan yaji daɗin jin kinsa da sauƙin gajiyar hanya. A hankali ya yunƙura da niyyan tashi, cikin sauri ya juya bayansa tare da fito da Idanunsa cike da tsananin son tabbatar da ganinsa ya miƙa da sauri saboda gani fuskar da bashi da hauki ko kokonta a kai cewa fuskar J...! *Littafin dai na kuɗi 1k ne kacal 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA, sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP 09097853276* By *GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... page 8* Na *Aysha Aliyu Garkuwa* *Alamomin infection sune kamar haka. Rashin sha'awa.* Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma saduwa, da dai sauran abubudann ban lissafa. Sune manyan alamomin infection. Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi. Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin da kwaranya Zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa. KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin chronic infection ne yar uwa. INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa kana dole ki nace masa da maganin set ɗin na 10k ne kuma maganin kala biyarne nasha kala uku na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin dai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da baku iya bada tarbiyaba. Saboda yamayin garin yasa ina raba rabin set ɗin in sa miki komai rabi-rabi 5k amman set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 09097853276 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA. Da sauri ya juya baki ɗayansa kana ya nufi hanyar ƙofar masallacin ta waje yana ida fita yaga anja motar dake gefe ta wajen masallacin antafi dashi cikin sauri ya sanya hannunsa duka biyu ya dafe kansa yana maimaita duk wata addu'a da tazo bakinsa. Batare da yace Uffan ba ya juya kansa ya nufi cikin hotel cikin raunin murya yace. “Meyesa idanuna ke yimin gizo yau kuma J ɗina nake gani”. Haka yaci gaba da mgnar zuci har ya shiga ɗakinsa. Baki ɗaya abin ya fara bashi tsoro anya kuwa bai far zaucewa ba. Ya ƙare mgnar zuci tare zamewa ya zauna bakin gadon. Wayoyinshi guda biyu dake gefen jakarshi ya ɗan juya ya kalla sabida jin ƙaramar tana ruri. Hannunsa yasa ya zarosu, duk da kiran ya katse. Numfashi mai sanyi ya fesar ganin tarin miss call ɗin Abba, Innayi, Ummi da Malam Arɗo ahankali ya fesar da numfashi tun da yabar masauƙinsa na Abuja gaba ɗaya mancewa yayi da wayoyin suna cikin jaka bai buɗe ba sai yanzu da yaji kiran. Da sauri yayi picking call ɗin Abba da ya sake shigowa. Cikin sanyin yayi sallama tare da cewa. “Barka da dare Abba”. “Barka dai Aliyu ya gajiyar hanya tun ɗazu nake ta kiranka, shiru”. Cikin lumshe ido yace. “Alhamdullah Abba phones ɗin ne suna cikin jaka”. Ajiyar zuciya Abba ya sauke cike da kulawa yace. “Amma to ya hanya”. Murmushi Moddibo yayi kana yace. “Lafiya lau hanya Alhamdulillah Abba gashi har na isa nayi sallar maghariba, yanzu wanka zanyi kafin sallar Isha'i ta gabato”. Jinjina kai Abba yayi kana yace. “Alhamdulillah ahuta gajiya amma kafin nan ka kira Innayi da Malam Arɗo da kuma Ummin ka dan hankalinsu ya kwanta”. Kai ya gyaɗa cikin alamun gajiya yace. “Toh Abba Insha Allah zan kira”. “Wanne hotel ka sauƙa”. Abba ya tambaya. Ɗan guntun numfashi ya fesar tare da cewa. Sofitel Mouley Youssef na sauƙa Abba dan naga Hotel yanada Kekkyawan tsari kuma a binciken da nayi naga yafi kusa da Companyn' namu”. Cikin gamsuwa Abba ce. “Sosai ma kuwa, anan kusa da shine ma gidana yake inda nake sauƙa in nazo. Kaima dan ba'a gyarashi bane shiyasa”. Miƙe tsaye yayi da wayar saƙale a kafaɗarsa yace. “Amman yanada tsada kam”. Shi kuwa Abba gyara zama yayi tare da cewa. “Ka zauna anan zuwa lokacin da za'a gyara gidana dake nan bayan hotel ɗin ƙadan, sai ka koma can, zan turo maka mai gadin gidan zai zo ya kawo maka key ɗin motar da zaka rinƙa zirya dashi, zai kuma nunnuma maka duk abubuwan da suka dace”. cikin gamsuwa yace. “Toh Abba sai yazo”. Daga nan sukayi sallama. Yana katse kiran yayi dearling number Innayi lokacin da kiran ya shiga Innayi na kan Sallaya bayan ta idar da sallan maghariba tana ganin kiran tace Alhamdulillah kana ta ɗaga tare da kaiwa kunnenta tace. “Moddibo”. Lumshe Idanunsa yayi tare da komawa yayi bakin gadon ya kishingiɗa kana yace. “Na'am Innayi”. Ajiyar zuciya ta sauƙe cikin sanyin murya tace. “Fatan ka isa lafiya?". Kai ya gyaɗa kana yace. “Lafiya lau Alhamdulillah”. Numfashi ta fesar kana tace. “Masha Allah cikin Rabat kake ko kuma cikin gefenta kake?”. Cikin alamun gajiya yace. “A'a cikin Rabat nake a tsakiyar garinma kuwa”. Kai ta gyaɗa cikin sauke numfashi tace. “Wace Unguwar?”. Hannu yasa tare da shafa sumar kansa kana yace. “Tsetse amman a hotel ne”. Kai ta jinjina tare da sauke numfashi tace. “Ayyah Tsetse kuma kai bansan Unguwar ba”. Ware ido yayi tare da miƙewa daga kishingiɗar da yayi da mamaki yace. “Dama to kinsan Rabat ne bare kisan Unguwannin su?”. Cikin sauri ta girgiza kai kana tace. “Um-um bansani ba amma ban taɓa jin sunan bane”. Ahankali yace. “Ayyah yanzu ina so inyi wanka ne”. Kai ta gyaɗa cike da kulawa tace. “Toh shikenan ahuta gajiya”. Daga nan ya kira Ummi da Malam Arɗo bayan sun gama gaisawa ya shiga toilet, da ido yabi turaren wanka Maclean brush towel pich colour yana kallo komai na ciki sabone Anutse ya fara wankan lokaci ɗaya yaji tsikar jikinsa na miƙewa sabida wanirin sanyin na ratsa baki ɗaya ilahirin jikinsa, cikin sauri yaja dogon tsaki Aransa kana yace. Anya wannan aljanar yarinyar zata bar rayuwata ta nitsu kuwa, yarinya sai mata da nacin tsiya. Towel ya janyo ya ɗaura kana ya ɗaura alwala ya fito dai-dai lokacin aka kira sallar Isha'i jikin Dressing mirrow ya nufa ya shafe jikinsa da mai kana ya fesa turare sa masu daɗin ƙamshi kana ya buɗe jakarsa ya ciro Jallabiya Sky blue me taushi kana ya ɗaura hirami kamar ɗankwali ya riƙe farin carbin sa sosai yayi kyau tun da aka sace M Jameel aka kashe sa bai sake yin wankan daya nutsu irin na yau ba yana fita ya nufi Masallaci akayi sallar Isha'i ana idarwa yayi adduo'i kana sai da aka wawwatse kafin ya fito ya nufi cikin ƙoƙarin shiga ya haɗu da mai gadin na fitowa. Kallonsa mai gadin yayi cike da girmamawa yace. “Aliyu Youssef Mouley?”. Ya faɗin sunan da sigar tambaya tare da duba hoton Modibbo da Abba ya tura mishi ta whatsapp. Kai Modibbo ya haɗa mishi tare da bashi hannu. Cikin fara'a mutum miƙo hannunsa tare da cewa. “Assalamu alaikum Yah Mouley”. Rumtse ido Modibbo yaui domin tunowa da Jalaladdeen ne kaɗai ke kiransa da wannan suna. Sai kuma ya ƙara rumtse idanun da ƙarfi, sabida tunowa da tsawon lokacin da baiji motsin Jalaladdeen ba, tun kafin a sace. Jameel, ya tabbatar babban abune kaɗai zai iya ritsa Jalaladdeen da har zai iya hanashi nemansu na tsawon wannan lokacin. Cikin sauri ya buɗe idanunsa tare da gyaɗa tsayuwarsa yana jan Carbin hannunsa jin Mutumin na cewa. “Sunana Habibullah nine mai gadin gidan Alh Bashir kuma nike kanshi in yazo duk inda zaije nike kaishi kuma nida matata ke zaune a BQ ɗin gidan”. Kai Modibbo ya gyaɗa masa tare da cewa. “Eh Abba ya gaya min”. Jinjina kai mai gadin yayi tare da cewa. “Ganan abinci na kawo maka”. Kallonsa Moddibo yayi da mamaki yace. “Abinci kuma?”. Kai mai ya gyaɗa alamar Eh. Jinjina kai Moddibo yayi tare da kallon womers ɗin hannunsa yace. “Toh daga ina aka samu abincin?”. Murmushi mai gadin yayi kana yace. “Ai akwai abokin Alh anan lokacin da Marigayi Jameel yazo har ya koma daga can ake kawo masa abinci”. Lumshe idanu Moddibo yayi cikin sanyi yace. “Ayyah yayi kyau angode”. Sannan yayi gaba, mai gadin kuma na biye dashi. Bisa kujerar ya zauna shi kuwa Habib kai tsaye dining area ya nufa kana ya ajiye mishi ɗan kondon da kulolin ke ciki, kana ya dawo gabanshi tare da miƙa mishi key ɗin mota tare da cewa. “Ga wannan da ita zamana fita, in kuma baka son draving ga number'n ta sai ka Kur'ani, zanzo in kaika duk inda kakeso”. Ya ƙare mgnar tare da miƙa masa hannunsa alamun ya bashi wayarsa ya saka mishi number's. Wayar ya miƙa mishi ba tare da yace komai ba. Shi kuwa Habib number's sa ya sawa wayar Modibbo kana ya miƙa mishi. Amsa yayi tare da ajiye wayar. Shi kuwa Habib sallama yasa kana ya miƙe ya ficee. Shi kuwa Modibbo a hankali ya miƙe jin yadda cikinsa ke ƙugi alamun yunwa. Dinning table ya nufa, kujerar yaja ya zauna tare da zuba abinci kana ya fara ci bayan ya gama ne ya dawo falon. Lumshe yayi dearling number Abba. Bayan Abba ya ɗaga sun sake gaisawa ya sauƙe Ajiyar zuciya tare da cewa. “Toh Abba yanzu me ake ciki idan Allah yakai mu gobe dame dame za'a fara?”. Kai Abba ya Girgiza cikin yanayin sanyin muryarsa yace. “A'a Moddibo gobe kam ka huta tun da kaga yau Alhamis gobe kuma jumma'a ne ba aiki a ƙasar tasu dan jumma'a da asabar ne ranakun hutun ƙarshen makonsu, shiyasa dama naso yau ka tafi ka kwana ka huta gobe ma huta sai jibi lahadi in Allah ya yarda zaka fara zuwa Company”. Jinjina kai Moddibo yayi kana yace. “Toh shikenan Abba Allah ya kaimu”. Ameen Abba ya amsa kana sukayi sallama. Miƙewa yayi akan kushin ɗin ya lumshe Idanunsa a hankali yayi miƙa da alamun gajiya kasancewar yayi doguwar tafiya sannan dan kusan wuni yayi a zaune, da fari akan ƙarfe tare jirginsu zai tashi. Ashe tun dare sun mishi text sun caza lokacin tashin sun meda sai biyu zasu tashi bai ganiba, saida yazo Airport ɗin, shiko yanaga komawa ciki wani jidaline shiyasa ya zauna anan kawai. To hakan ne yasa ya wuni a zaune, shiyasa gaba ɗaya gaɓoɓinsa ciwo suke masa ahankali ya gyara kwanciyar sa still Idanunsa na lumshe cikin sauri ya miƙe kana ya tashi ya zauna numfashi mai zafi ya fesar, tsaki yaja kana ya miƙe tare da nufar ƙofan Falon ya fita yana mgnar zuci Mayya jarabebbiya nan ɗinma sai kin adaddabeni. Ahankali ya tsirawa coumpund ɗin ido zuwa wajen ganin yanda fitilu suka haska wajen kamar rana komai na hotel ɗin abin burgewane da ban sha'awa ne ahankali ya fara taka step ɗin farandar yana sauƙa kallon dattijon mai gadin dake zaune daga can wurinsa ya nufa, Duk da tarin motocin dake wurin Hausa wurin ya cunkushe ba, yayinda kuma kowa harkar gabansa yake. Hannu ya mikawa tsohon tare da yi mishi sallama. Cikin tsananin girmamawa tsohon ma ya bashi hannu tare da zuba mishi ido cikin ƙare masa kallo. Shi kuwa Modibbo a ya buɗe bakinsa tare da ɗan ɗaga sautin muryansa yanda zaiji yace. “Baba”. Miƙewa Dattijon yayi tare da da ɗan rusunawa kana ya ɗan ɗaura hannunsa na dama kan kirjinsa tare da ɗan sunkuyawa cike da tsananin girmamawar da ta fara bawa Modibbo haushi ya za'ayi dottijo kamar wannan yake kishi haka, in Habib ya mishi haka zai iya amsa sabida ya girmeshi. Numfashi ya fesar tare da ɗan sakin fuska jin dottijon na cewa. “Na'am Alh ya aka yi?”. Gyara tsayuwar sa yayi kana yace. “Baba kana zaune kai kaɗai ne?”. Kai Dattijon mai gadin ya gyaɗa kana yace. “Eh Alh gacan abokan aikina yanzu sune a bakin gate, ni sai da safe zan koma can kuma, yanzu anan nake”. Ya ƙare mgnar yana buɗe wani mutun da yazo shiga, saida mutumin ya shiga kana ya kuma rufewa. Girgiza kai Moddibo yayi yana kallon kalimin Dattijon numfashin ya fesar tare da cewa. “Sunana Aliyu Youssef Muhammad Mouley, daga Nigeria amma kakata tana kirana da Moddibo zaka iya kirana Modibbo”. Jinjina kai Dattijon mai gadin yayi yace. “Ayyah Alh yayi kyau”. Ajiyar zuciya Moddibo ya sauƙe cikin sanyin murya yace. “A'a ba sai kace min Alh nan ba ka kirani da sunana kawai”. Kai ya gyaɗa yana jinjina karamcinsa Aransa yace yana nan kamar ƙaninsa Ibrahim Youssef Muhammad Mouley. Ibrahim bashi da girman kai sai dai shi Ibrahim yafi wannan dariya afili kuma sai yace. “Toh Moddibo”. Murmushi Moddibo yayi kana yace. “Yawwa ai yafi sannan kuma akwai abinci da aka kawo min so naci yamin yawa, kaje ka ɗauka mana sai kaci sabida kada ya lalace!”. Cikin tsananin mamaki da ganin tsananin karancin Dottijon ya haɗa kai, tare da amsar key ɗin ɗakin da Moddibo ke miƙa masa, cike da yarda aminci yace. “Ngd Ngd matuƙa Modibbo, Allah ya kara girma ya kare zuriyar Mouley baki ɗaya”. Gyara tsayuwa yayi tare da girgiza kai yace. “Amin Ya Allah”. Gefensa mai gadin yabi kana yace. “Bari na ɗauka to”. Ya faɗi tare da nufar cikin, cikin nitsuwa Modibbo yabi bayanshi. Yana shiga falon ya dauko Warmers din sannan ya fita. Cike da girmamawa Moddibo yace. “Toh saida safe Baba”. Mai gadin na fita yace. “Allah ya tashe mu lafiya ahuta gajiya”. Sannan ya fice. Ahankali Moddibo ya rufe ƙofar falon tare da kashe wutan falon da Ac kana ya nufi Bedroom ɗinsa Kallon AC bedroom din yayi jin kamar yayi mishi yawa ne yasa hannun ya ɗauki rimot ɗin kana ya rage gudunshi. Kwanciya yayi akan gadon tare da lumshe Idanunsa cikin sauri ya buɗe Idanunsa tare da dafe ƙasan lokaci ɗaya zuciyarsa da jikinsa sunka harba a tare, baki ɗaya ya fahimci wannan muguwar yarinya haka zatayi ta addabar rayuwarsa kenan. awannan rana dai haka ya kwana cikin wani irin yanayi bacci rabi da rabi yayi. Washe gari Jumma'a haka ya wani cikin hotel din sai sallan jumma'a da ya fita ana isarwa ya dawo, daga nan ko bakin titin hotel ɗin bai leƙaba. masallaci ne kaɗai ke fitar dashi. Hakan yayi kwana biyu yana hutawansa. Yau Lahadi a bisa tsarin ƙasar Marocco yau ɗin ne forkon sati. Ƙarfe takwas ya samu Moddibo acikin Company Abba bisa jagorancin Habib. Yana isa suka fara aiki gadan-gadan aiki ake tako ina babu kama ƙafar yaro domin dama sa hannunsa kawai ake kira da sahalewarsa a matsayinsa na mataimakin MD duk sabbin Injina da aka kawo aka shiga daddasasu da duk wasu gyare-gyare daya kama suka shiga yi domin samun asabunta Company da habaƙashi don har buga atamfofi, Laces, Mayafain laffaya da duk sauran abubuwan buƙata suke so farawa. Domin shine Company na farko da aka buɗe sa acikin Rabat wanda aka haɓakasa sannan ake inganta kayyakinsu. Bai bar cikin Company ba sai shida saura kwata kai tsaye masauƙin ya wuce yana isa yayi Hong mai gadi ya buɗe masa gate yana Parking suka gaisa. Kana ya wuce yayi ciki. kai tsaye Bedroom ya wuce ya watsa ruwa kana ya ɗaura alwala ya fito Masallaci kasancewar ankira Maghariba bai fito ba saida akayi Isha'i kafin ya dawo yaci abinci da Habib ya kawo masa. bayan ya kammala ya ɗauko system ɗin sa ya tura Abba duk yanda sukayi tsare-tsaren abubuwan da kuma hotunan yanda abubuwan suka tafi sosai yayiwa Abba bayanin sannan Abba ya kara masa haske akan sauran abubuwan sai misalin shaɗaya ya tashi yana jin wani irin kasala bini-bini zaiyi miƙa tare da hamma kai tsaye toilet ya nufa ya watsa ruwa. Anutse ya fito tare da kumtsaawa, kana ya kwanta akan gado tare da lumshe idanunsa tsikar jikinsa na tashi sanyin AC da ƙamshin Roomfreshner da kuma ƙamshin tularensa shi yasake haddasa masa jin wani masifaffen kasala cikin wani irin yanayi ya ƙudundune tamkar yaro lokaci ɗaya bacci yayi awon gaba dashi. A hankali yake juye-juye yana mai jin da ganin abin kamar a mafarki kamar kuma a zahiri. Kanshi longwaɓar cikin narkekkiyar murya yace. “Zakeeh kasheni fa”. Cikin tsoro tace. “Ana asped Yah Mu'allim”. Kai a jujjuya mata tare da cewa. “Kije keda Allah, kiyi ta dakon zunubi, kina sane dai in har ban yafe mikiba cikin fushin Allah zaki kwana”. Da sauri ta ƙara kwaɓe fuska, tare da cewa. “Dan Allah Yah Mu'allim kayi haƙuri ka yafe min, nayi maka al'ƙwari ina nan tafe zanzo gare cikin aminci da rakiyar amintattu a ranar nayi al'ƙawarin gujewa fushin Ubangiji a ranar kada ka ɗaga min ƙafa ka mallaki dukkan ƙudurinka”. Wani irin mataccen murmushi yayi tare da cewa. “Yaushe ne ranar?”. Da sauri tace. “Nan kusa take”. Wani irin kallo yayi mata tare da cewa. “Ranar yaushe ce”. A hankali tace. “Raanar larabace ce”. Cikin wani irin kallo yace. “Na'amin ce, tunda al'ƙawari kikayi”. Cikin sauri ta miƙe ta nufi toilet cikin mawuyacin hali ya ɗago idanunsa dake cike da feeling kana muryarsa na rawa yace. “Pleaassss Hayatieee kada ki saɓa min al'ƙawarin dan idan kika saɓa min a wannan ranar”. Girgiza kai Khausar tayi cikin kuka da raunin murya tace. “Bazaka mutuba”. Amatuƙar galabaici ya yunƙura da niyyar binta tayi saurin rufe kofar toilet. Akuma dai-dai lokacin ya farka da wani irin azabebben kasala dafe kansa yayi da hannu bibbiyu yayin da Idanunsa suka cika da ruwan hawaye haka ya kwana cikin mawuyacin hali Allah ya sani ya fara ganin yarinyar aljana. Washegari da sassafe ya tashi yayi wanka kana ya shirya cikin gezner fari ƙal da ya fito da ainihin kyawunsa Anutse ya fito falon hannunsa riƙe da Breafcase a dining area ya tsaya tare da buɗe Warmers din da Habib ya jere Wainar shinkafa ce da miyar taushe sai kuma soyayyan Arish da tea Wainar yaci kana yasha tea bayan ya gama ya mike tare da ɗaukar Breafcase ɗinsa da wayoyinsa da kuma mukullin motarsa kai tsaye Company ya nufa. Gembila Aɓangaren Abban sosai hankalinsa ya dan kwanta fahimtar lallai Moddibo yana aiki gadan-gadan bisa tsari da hikima komai na tafiya dai-dai. Numfashi ya fesar tare da ciro wayarsa yayi dearling number Malam Arɗo bayan ya dauka sun gaisa. Abba ya sauƙe Ajiyar zuciya kana yace. “Yau kusan kwana shida kenan da zuwan mu gidan Lamiɗo akan maganar Aliyu da Khausar amma har yau bamuji ya sake neman muba amma tunda mu muke da buƙata yakama muji ta bakinsa”. Ya gyara zamansa wayar akunnensa kana ya cigaba da cewa. “Musamman ma da yanzu na tura Aliyu Marocco yana rayuwa shi kaɗai ya kamata ace anyi ƙoƙari anyi batun auren nan saboda kaɗai ci da damuwa zaiyi masa yawa”. Jinjina kai Malam Arɗo yayi cike da gamsuwa yace. “Nima abinda nake tunani kenan amma Insha Allahu gobe zamuje da daddare idan Allah ya kaimu rai da Lafiya”. Ahankali Abba ya jingina bayansa da jikin kujeran kana yace. “Toh Allah ya kaimu bisa rai da Lafiya”. Ameen malam Arɗo ya amsa kana suka katse kiran. *Jauro Yaya* Hajja Nana ce zaune ta tanƙwashe ƙafafunta Baffa Garga dake gefenta yayi Murmushi yana kallonta yace. “Addah Nana ɗazu nayi magana da Hammadu”. Kallonsa tayi tare da kawar da kai gefe tace. “Ya masa kyau”. Murmushin Baffa Garga ya faɗaɗa yana kallon yanda tayi kicin-kicin da fuska sassauta murya yayi kana yace In gaishe ki”. Taɓe baki tayi ba yabo ba fallasa tace. “Idan ya damu da gaisuwar ai sai yazo inda nake”. Gyara zama Baffa Garga yayi kana yace. “Addah Nana ai yace ma zai zo In sha Allahu gobe da safe zaiyi sammako yazo”. Sassauta fuskarta tayi kana tace. “Toh Allah ya kawo shi lafiya”. Ameen Baffa Garga ya amsa tare da ɗauko mata wani hiran. Washe gari:Asuban fari Baffa Jimeta yayi sammako ya ɗauko hanyar Taraba duk da sammako da yayi sai ƙarfe biyar da rabi ya isa Jauro yaya Aka shiga gaishe-gaishe da tambayar juna koda wasa bai kawowa Hajja Nana maganar Khausar ba sai bayan sallar Isha'i bayan sun ci abinci sun zauna da mahaifiyarsa da kuma Kawunnansa ana hira. Ahankali ya gyara zamansa kana ya tanƙwashe ƙafafunsa agabanta ya karyar da wuyarsa cikin sanyin murya yace. “Hajja Nana alfarma nake nema awajenki”. Kallon second ukun tayi masa kana tace. “Ni kuma wace alfarma zanyi maka ai da har ina da abinda zaka nemi alfarma awajena Umarni na zaka bi”. Ahankali ya sassauta muryarsa yace. “Ai yanzu ma Umarnin ki nake bi Hajja Nana Ni dai temako nema”. Kallonsa tayi kana tace. “Taimako akan me?”. Ajiyar zuciya ya sauƙe tare da yin ƙasa da kansa yace. “Taimako akan Marainiyar Allah”. Baki ta buɗe tare da kallon ƙannenta sai kuma ta kallesa tace. “Ai kowa ma Maraya ne sannan kowa ma zai iya kasancewa Maraya”. Kai ya gyaɗa yana kallon yanda take jijjiga ƙafa yace. “Eh nasani amma akan Khausar nake magana Hajja Nana nazo ne in sake Baki haƙuri akan laifin data aikata sannan muyi mata uzuri matsayinta na yarinya ƙarama”. Kai ta gyaɗa ba yabo ba fallasa tace. “Shikenan komai ya wuce tunda Ni ban kaiba Ni kaka ce kun nuna min bani da matsayi sannan banida ikon faɗa aji”. Da sauri Baffa Jimeta ya kalleta amma baice komai ba ta cigaba da cewa. “Acikin maganar rayuwar Khausar to ba matsala na cire hannuna ta Auri duk wanda taga dama take so Ni bani da damuwa aciki na janye hannu na tunda haka kuke buƙata”. Numfashi Baffa Jimeta ya fesar cikin kwantar da murya yace. “Toh shikenan kiyi haƙuri ki sanya Albarka aciki”. Taɓe baki tayi kana tace. “Zansa al'barka ai tunda bazan sa tsinuwa ba Ni dai babu bakina aciki sannan babu batub aurenta da wancan ɗan gaba da fatihan kam”. Kai ya girgiza cikin sassauta murya yace. “Mu dai kiyi haƙuri dan Allah kiyi haƙuri kiyi mana fatan alkhairi aciki”. Ahankali ta kallesa kana tace. “Toh Allah ya kyauta ya kiyaye gaba dama maganar data kawo ka kenan??”. Cikin sauri ya girgiza mata kai kana yace. “A'a bashi bane ya kawoni kewar ki nayi shine nace bari nazo in gaisheki”. Hararansa tayi tare da kallon sauran ƙannenta tace. “Oho dai”. Akuma dai-dai lokacin Malam Arɗo,Malam Ahmad da Abba ne zaune afalon Lamiɗo bayan sun gaisa sannan suka yimasa jawabi kan cewa sunji shiru shiru bai sake neman suba yasa suka dawo. Anutse Lamiɗo ya gyara zama cike da dattako yace. “Badamuwa Insha Allahu dama nima ina shirin zan ne meku ɗin saboda bani da ikon bada ita akaran kaina amma munyi magana da Baffan yarinya yau ɗin nan ma yazo daga can Adamawa zai nemi sahalewar kakar yarinya”. Ajiyar zuciya suka sauƙe atare Kallonsu Lamiɗo yayi kana ya cigaba da cewa. “Dake Itace taso kawo tangarɗa acikin al'amarin amma yace zaiji da lamarin duk abinda ake ciki yace min Insha Allahu gobe muyi ƙoƙari muje gamu gashi gata ya zama na munje neman Auren ne”. Numfashi Malam Ahmad yafesar kana yace. “To ai wannan duk mai sauƙi ne badamuwa za'ayi hakan”. Kai Abba ya gyaɗa kana tare da faɗin. “Bakomai Insha Allah goben zamuje”. Murmushi Lamiɗo yayi cike da kamala yace. “Eh zamu bari gobe idan munyi sallar Azahar sai muje kafin nan ya tattauna da mahaifiyarsa idan anyi sa'a abin zai zo da sauƙi dake shi yana da kyakkyawar fahimta sannan bashi da son zuciya”. Jinjina kai Malam Arɗo yayi idanunsa akan Lamiɗo yace. “Ba matsala Insha Allah nima ina da ƙafa agarinsu dan Malamin dana ke zuwa ɗaukan karatu awajensa ai ƙanin Kakarta ce kuma sunzo wajena tare shima nasan yana da kawaici, kara da dattako”. Jinjina kai sukayi tare da tsaida magana akan washe gari Bayan Sallar Azahar zasu tafi. Washe gari baki ɗayansu suka shirya har Mommy da Khausar Lamiɗo yace su shirya atafi dasu Khausar da Mommy suna motar Lamiɗo Malam Arɗo da Malam Ahmad suna motar Abba kai tsaye suka dauki hanyar Jauro yaya suna isa Jauro yaua kai tsaye gidan Hajja Nana suka nufa dai-dai lokacin dasu Baffa Jimeta suka fito daga sallar La'asar Malam Liman na ganin Malam Arɗo ya faɗaɗa fara'ar fuskarsa kana yace. “A'a Malam marhaban lale sannunku da zuwa”. Baffa Jimeta kuwa cikin sauri ya nufi Lamiɗo tare da miƙa masa hannu yace. “A'a Sannunku da zuwa har kuzo kenan?”. Murmushi Lamiɗo yayi cikin yanayin dattako da kamalarsa yace. “Eyyy sosai ma ai ba'a bori da sanyin jiki”. Abba dake tsaye jikin mota yace. “Aikam dai ba'a Bori da sanyin jiki”. Baffa Garga da fitowarsa daga masallaci kenan yace. “A masha Allah harda Alh Usman mai Dala ne a Lallai sannun ku da zuwa maraba maraba ku karaso?”. Ya faɗa tare da shigewa gaba kasancewar yanzu shine ƙarami tun bayan rasuwar Baffa Umaru yana shiga ciki yace. “Addah Hajja abamu taburmai munyi baƙi”. Miƙewa tayi daga zaune da take da murmushi afuskarta ta ɗauko taburmai ta miƙa masa karɓa yayi kana ya shimfiɗa musu Abaranda. Daga ciki tace. “Aaa baƙi mukayi sannunku da zuwa sannunku”. Tana ƙoƙarin fita Khausar da Mommy Kuma na kokarin shiga Atake fara'ar dake fuskarta ya gushe Harara ta watsawa Khausar sai kuma ta maida kallonta kan Mommy tace. “A Aysha kune atafe?”. Kai Mommy ta gyaɗa kana tace. “Eh”. Sannan suka shiga cikin dakin mazan kuma Baffa Garga ya shimfida musu taburmai daga waje. Koma ciki Hajja Nana tayi tare da ɗaukan ƙwaryar nono da ƙorron soyayyan Zabbi da aka yiwa Baffa Jimeta na zuwansa ta kalli Khausar dake gefen Mommy zaune haɗe fuska tayi babu walwala atare da ita tace. “Toh fitsararriya uwar fitsararru zoki kai musu abin taɓawa kin zauna kina zare ido sai kace wata ta Allah rasa kunya ɓerar tanka”. Uffan khausar bata ce mata ba ta miƙe ta ɗauki Ƙorran ta fita ta kai musu sannan ta dawo wani ƙorron Hajja Nana ta miƙa wa Mommy kana tace. “Aysha Bismillah”. Kallon yanda tayi kicin-kicin da fuska Khausar tayi taɓe baki tayi cikin tsira mata ido tace. “Hajja Nana Ni kar inci ne?”. Harara ta watsa mata kana tace. “Duk yanda kika ga dama kiyi”. Ware ido Khausar tayi ta kalli Hajja Nana data kawar da kai gefe murmushi tayi cikin sanyin Murya tace. “A'a Idan kada inci sai inbar miki kayanki”. Baki Hajja Nana ta taɓe kana tace. “Oho cikin ko nawa fitsararriya Mara kunya mai ido atsakar ka”. Fuska Khausar ta ɓata ta buɗe baki da niyyar magana Mommy tayi saurin ɗaga mata hannu alamar kada tace komai hakan yasa ta tsuke bakinta Mommy kuwa kindirmon ta ɗaga ta burga kana tasa sugar. Daga waje Lamiɗo yace. “Khausar fito mana ki burga mana Nonon”. Kai Baffa Garga ya Girgiza kana yace. “Ba matsala bari na burga muku”. Murmushi Lamiɗo yayi kana yace. “A'a bari dai ita ɗin tazo ta burga mana”. Miƙewa Khausar tayi tare da ɗaukan goran zuwa ta fita ta burga musu Nonon kana ta zuba musu zumar sannan ta miƙe ta koma ɗaki bayan sun gama taɓe taɓe an sake gaisawa Lamiɗo ya kalli Baffa Jimeta cikin sassauta murya yace. “Toh Alh Muhammadu Hausawa sunce maso ɗan tsun-tsu shike binsa da jifa, mun zo wajenku neman yafiya, afuwa da kuma alfarma sannan da neman iri domin nima ina cikin ƴan neman Auren ne”. Cikin sauri Baffa Jimeta yayi dariya kana ya girgiza kai tare da kallon Lamiɗo yace. “Haba Lamiɗo ba zamuyi haka da kaiba ai kai mai bada Auren Khausar ne baka cikin masu neman aure kana cikin masu bada Auren Khausar ne”. Murmushi Lamiɗo yayi cike da jin daɗin karancinsu yace. “Nagode da karamci”. Gyara zama Baffa Jimeta yayi da murmushi afuskarsa yace. “Ka cancanci fiye da hakan Lamiɗo”. Jinjina kai Baffa Liman yayi cike da kamala yace. “Ai mu saidai muyi addu'a da fatan alkhairi amma kaine mai bada Khausar”. Cikin jin dadi yace. “Nagode da kawaici Allah yasaka da alkhairi”. Gyara zama Malam Arɗo yayi da murmushi afuskarsa yace. “Toh mu mun yarda mun amince mune masu neman Aure”. Abba dake Kallonsu ya faɗaɗa Murmushin fuskarsa kana yace. “Mune masu neman aure da kuma neman iri agareku bisa cika wasiyyar da ɗana ya bari ina fatan zan samu sauki da haɗin kanku wajen cikawa ɗana burinsa koda bayan ransa kamar yanda ya faɗa min”. Ya ida maganar cikin rauni idanunsa na tara ƙwalla. Ajiyar zuciya Baffa Jimeta ya sauke cike da tausayawa yace. “Bakomai Alh Bashir Insha Allah babu abinda zai gagara aida mu daku duk mun zama ɗaya Lamiɗo yamin bayanin duk abinda ke tafiya kan cewa wasiyya ce daga wajen danƙa marigayi Jameelu”. Ahankali Abba ya sunkuyar da kansa hawaye na cigaba da taruwa akwarmin Idanunsa. Cikin sanyi Baffa Jimeta ya cigaba da cewa. “Insha Allah bazai gagara ba zamuyi ƙoƙari amma yanzu kuyi haƙuri da al'amarin tsohuwa in Allah ya yarda babu abinda zai gagara”. Ajiyar zuciya Lamiɗo ya sauke tare da gyara zamansa yace. “Allah Ubangiji yasa haka mukam ma da gwaɓin mu muka zo duk da cewa akwai tsoro atare damu amma muna da kyakkyawan yaƙini akanku hakan yasa kafin muzo muka taho da gishiri da goro na neman izini”. Murmushi Malam Liman yayi yana kallon Lamiɗo yace. “Lallai kuwa zamu barku da Hajja Nana ku fafata”. Zare da ido Lamiɗo yayi tare da sanya dariya kana cikin sauri yace. “Na tuba ayimin afuwa ai Hajja Nana saiku zakuji da ita”. Gyara zama Malam Liman yayi cike da nutsuwa yace. “Insha Allah itama munyi ƙoƙari mun samu ta ɗan sauko amma duk da haka akwai karin ɗan lokaci da za'a bayar”. Anutse Mommy ta gyara zamanta tare da kallon Hajja Nana cikin sanyin murya tace. “Dan Allah Hajja Nana kiyi haƙuri abinda ya kawo mu nazo ne in baki haƙuri naga kin tafi ranki aɓace abinda Khausar ta aikata ba laifi na bane ba kuma da yawuna bane”. Ta ida maganar Muryanta na rawa tamkar zata fashe da kuka. Hajja Nana kuwa jin yanda Muryan Mommy ke rawa yasa tayi saurin Kallonta har ranta take Jin Mommy domin alokacin zamansu tasan bata da matsala cike da kulawa tace. “Kar kiyi kuka Aysha aina zauna dake nasan halinki fitsaran Khausar ba daga gareki bane kuma ba daga Allah bane halitta ce da tayiwa kanta”. Cikin sauri Khausar ta ɗago kanta ta watsa mata Harara cikin ƙasa da murya tace. “Inma tsiwarce ai awajenki na gada”. Harara Mommy ta watsa mata hakan yasa ta tsuke bakinta. Ahankali Mommy ta sauƙe Ajiyar zuciya kana ta fuskanci Hajja Nana cikin sassauta murya tace. “Itama kanta Khausar al'amarin yazo mata adolene”. Baki Hajja Nana ta taɓe kana tace. “Bangane yazo mata adole ba inace soyayya take da wani can yasa ta kalli tsabar idona tace bata son ɗan Uwanta”. Kai Mommy ta Girgiza kana ta kwashe duk yanda Khausar ta faɗa mata sunyi da M Jameel aranan da aka sace sa kana ta daura da faɗin. “Sannan kuma yaron shine ƴan Kidnapping suka sace sa suka ɗauresa har ya rasu”. Ahankali Khausar tayi ƙasa da kanta hawaye na taruwa akwarmin Idanunta. Cikin sanyi Mommy ta cigaba da cewa. “Sai maganar tasa ta zama kamar wasiyya kuma ya roƙi alfarma ya faɗawa kakar Amininsa Moddibo kana Ya faɗawa mahaifiyarsa da mahaifinsa yanzu ma haka da mahaifinsa muka zo kuma yace alfarma yake nema ko bayan ransa acika masa wannan burin nasa, jin haka yasa nima baki ɗaya jikina yayi sanyi”. Numfashi Hajja Nana ta fesar kana tayi ƙasa da kanta cikin sanyin murya tace. “Allah sarki shine akace ansace sa a daure sa ya rasu ko?”. Asanyaye Mommy ta gyaɗa mata kai tare da faɗin. “Eh shine aka sace aka ɗaure har ya rasu”. Jinjina kai Hajja Nana tayi tare da watsawa Khausar Harara ta kalli Mommy cikin raunin murya tace. “Ayyah Allah sarki Allah yajiƙan sa da rahma ina ma ace yana raye dashi zan bawa Khausar ya aura wallahi koda Khausar bata auri Aliyu ba bazan damu ba”. Cikin raunin murya Mommy tace. “Gashi kuma shi ɗin Ubangiji bai nufa za ayi dashi ba, babu gatan da zamuyi masa sai dai addu'a”. Jinjina kai Hajja Nana tayi cikin sanyi tace. “Sosai ma”. Mommy kuwa sassauta murya tayi kana tayi ƙasa da kanta tace. “Kuma inda hali mu samu mu cika masa wasiyyar daya bari”. Gyara zama Hajja Nana tayi tare da kallon Khausar da kanta ke ƙasa kana ta kalli Mommy nunfashi ta fesar cikin sanyin murya tace. “To aini bani da tacewa acikin wannan maganar sai abinda iyayenta suka faɗa tunda annuna min bani da iko da ita”. Dai-dai lokacin Baffa Jimeta ya shigo Anutse ya zauna gefenta ya tanƙwashe ƙafafunsa kana ya fuskanceta da kyau yace. “Kina da iko da ita mana muma kam mu aike kike da iko damu amma ana neman alfarma awajenki gacan Baban yaron ma awaje sai hawaye yake zubarwa yana neman alfarma acikawa dansa wasiyyar sa”. Daga waje ta jiyo sheshsheƙan Kukan Abba cikin sauri ta miƙe ta nufi ƙofa ta fita kusa dashi ta zauna cike da tausayawa tace. “Kuka kuma kake Alh Bashir?”. Cikin sheshsheƙa Abba yace. “Ya za ayi ba zanyi kuka ba burin da Jameeluna da kuma fatan da yake so yana tangarɗa koda aranan da muka rabu na ƙarshe yace min shine babban burinsa daya rage aduniya”. Cikin zubda hawaye ya cigaba da cewa. “Yace babban burinsa yaga Moddibo yayi Aure kafin nasa Saboda Aliyu yana buƙatar mace yana buƙatar ayi masa Aure sai dai Allah bai nufa Jameelu na zai gani ba ina tsoro saboda bani da damar da zan cika masa wasiyarsa”. Gyara zama Hajja Nana tayi kana ta gyara ɗaurin dankwalinta ta sunkuyar da kanta ƙasa kana ahankali ta ɗago Muryanta na rawa tace. “Na amince ina dai dan nice. To acikawa yaron nan burinsa Allah yajiƙan sa da rahama na amince Ayi aure... Littafin SAKAYYAH na kuɗine ƴar uwa ki biya ki karanta cikin Aminci da salama 1k ne kacal 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP NUMBER'N 09097853276. By *GARKUWAR FULANI**SAKAYYAH book 2... page 9* Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Alamomin infection sune kamar haka. Rashin sha'awa. Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma saduwa, da dai sauran abubudann ban lissafa. Sune manyan alamomin infection. Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi. Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin da kwatanta Zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa. KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin chronic infection ne yar uwa. INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa kana dole ki nace masa da maganin set ɗin na 10k ne kuma maganin kala biyarne nasha da kala uku na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin dai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da baku iya bada tarbiyaba. Saboda yamayin garin yasa ina raba rabin set ɗin in sa miki komai rabi-rabi 5k amman set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 09097853276 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA. Shiru Hajja Nana tayi kafin ahankali ta ɗago ta kallesu ɗaya bayan ɗaya tace. “Shikenan ni babu abinda zance acikin wannan al'amari zira ido da kunne nawa duk abinda yaje ya dawo Khausar ita tajawa kanta”. Ƙwaffa tayi kana ta cigaba da cewa. “Tunda kuma iyayenta kuce kun amince, to ni dai babu abinda zance bare inyi baƙin jini”. Kallon Baffa Jimeta daya sunkuyar da kai ƙasa tayi taɓe baki tayi kana tace. “Yo ni me zai da meni tunda uban daya haifi Aliyu bai damuba yanuna ayi mata yanda take so ai shikenan, tunda bata illar tsintacciyar mage bata mage ba, ɗan da ba'asan Asalinsa ba ba'a san tushensa ba duk abinda ya faru ita tajawa kanta”. Anutse Lamiɗo ya ɗago kansa ya kalli Hajja Nana cikin sauri yace. “Insha Allahu ma babu abinda zai faru sai Al'khairi”. Abba kuwa karɓan maganar yayi ta hanyar cewa. “Insha Allah Moddibo zai riƙe ta da amana da gaskiya da Izinin Ubangiji Khausar ba zata tozarta ba yanda Khausar ta amince tayi niyyar cikawa Jameelu na wasiyyar sa”. Ahankali Khausar dake can cikin ɗaki ta lumshe Idanunta zuciyarta na bugawa da Masifaffen ƙarfi. Cikin sanyin murya Abba ya cigaba da cewa. “Insha Allahu Ubangiji bazai tozarta taba Allah zai cika mata burikanta na rayuwa insha Allah zata kasance cikin kwanciyar hankali da nutsuwa”. Kallonsa Hajja Nana tayi kana ta jinjina kai tace. “Haka kake gani kk? Hmm ta yaro kyau take bata ƙarko, kai yanzu Alh Bashir tunda kuke kasan asalin yaron ne?”. Ahankali Abba ya sunkuyar da kansa ƙasa batare da yace Uffan ba. Ƙwaffa tayi kana tace. “Hmm ka buɗe baki kai tsaye kace baka sani ba shine magana”. Kallonta ta mayar kan Malam Arɗo tace. “Malam kai da suke aiki a ƙarƙashin ka kasan Asalinsa?, kasan waye Ubansa? Kasan inane Ƙasar da suka fito kasan inane Jaharsu? kasan menene tushensa? Waye ubansa waye Uwarsa?”. Ajiyar zuciya Malam Arɗo ya sauƙe kana ya kalleta Anutse yace. “Ai a al'amarin Aure wannan duka ba magana bane”. Kai ta girgiza cikin tsira masa ido tace. “Yanzu ina magana da Malam Liman zai miƙe yace min Allah yace Annabi yace amma ai Aure abin bincike ne ko”. Cikin sanyin murya Lamiɗo yace. “Dan Allah Addah Nana kiyi haƙuri wannan tone-tonen basu da Amfani”. Baki ta taɓe tare da Kallonsa kana tace. “Eh basu da amfani Ni tunda dai aka samu antsira ba ɗan Mayun bane zata aura, aishikenan sai inzira mata ido ni naɗan ji sauƙi ma akan abin”. Kallon ƙannenta tayi kana tace. “Yo ai gaskiya ne na fada da kuka wani tsareni da ido, kuma dole idan gaskiya ta taso a faɗeta da ace ta auri ɗan mayu jikan Mayu ai gwara ɗan shegen tunda taji ta gani tana so ta bone dai tayiwa ƴaƴanta da ahalinta”. Kai Baffa Liman ya girgiza tare da sunkuyar da kansa ƙasa cike da takaici Hajja Nana ta cigaba da cewa. “Tunda ta yiwa kanta tabo ita tasani amma Ni dai babu ba kina babu hannu na babu ƙafana na suje can su ƙarata sanda ƴaƴanta zasu ce ina dangin Ubansu ta nemi abin faɗa musu”. Ahankali Mommy da Lamiɗo suka sunkuyar da kansu ƙasa Khausar kuwa hannunta riƙe da kofin madaran da bata shaba bata ajiye ba ɗumin na ratsa tafin hannunta ta tsirawa waje ɗaya ido ba ƙeftawa. Ajiyar zuciya Malam Liman ya sauƙe tare da girgiza kai kana cike da ladabi da nutsuwa yace. “Dan Allah Addah Nana ya za'ayi ana kitse gaba kina warware baya dan Allah wasu furucin ki riƙa sanin abinda zaki riƙa faɗa saboda Manzon Allah (SAW) _Falyaƙun Khairan Auliyastumu”_. Baki ta taɓe kana tace. “Naji naji Liman aini zuwa yanzu ko ƙwaƙwalwar kifi ne dani yaci ace in haddace Hadisai sama da dubu tunda duk motsin da nayi sai kace min ga abinda Allah da Manzonsa suka faɗa”. Sunkuyar da kai Malam Liman yayi cikin taɓe baki ta cigaba da cewa. “Ni dai na faɗa ba bakina ba hannu na babu ƙafana kuje duk abinda kuka ga ya dace kuyi. Kai kuma”. Ta nuna Baffa Jimeta da kansa ke ƙasa kana tace. “Tunda kaine madadin Uba agareta kace kaji ka gani ko? Sannan kaima”. Ta nuna Lamiɗo daya ɗago kansa cikin haɗe girar sama da na kasa tace. “Kai kuma kaine wakili kuma Uba data tashi agabansa kai kace kaji ka gani ai shikenan na cire bakina aciki amma dan Usmanu na baya raye bazan bari jinjinsa ya cuta ba”. Ajiyar zuciya Baffa Jimeta ya sauke kana yace. “Insha Allahu ma ba zata cutuba da izinin Ubangiji zai riƙe ta da Amana”. Baki ta taɓe cike da takaici ta juya cikin ɗaki. Takalli Khausar da har zuwa lokacin hannunta ke riƙe da kofin madaran Harara ta watsa mata kana tace. “Ke kam kinyi asara gaki mace har Mace Bafulatana tsayayyar mace Kyakkyawa zubin zamani ƙirar masu tsada amma ace wai ke zaki buɗe baki kice kina son Namiji”. Cikin sauri Khausar ta ɗago kai ta kalleta. Harara Hajja Nana ta watsa mata kana tace. “Ki ɗauke wannan tsayayyun idanun naki akaina Ke zakice kina sonsa wanda baisan dake bama sannan baice yana sonki ba bai damu dake ba wai kice kina sonsa shi zaki Aura”. Fuska Khausar ta ɓata kana ta kawar da kanta gefe tare da murguɗa mata baki da Ido Mommy tayi mata alamar kar tayi magana. Tsuke bakinta tayi tare da kawar da kanta gefe, jin lokacin sallar La'asar yayi yasa duk mazan suka miƙe suka tafi masallaci. Bayan sun daeone suna isa afarfajiyar gida suka zauna Anutse Abba ya gyara zamansa tare da fuskantar su da kyau kana yace. “Toh Alhamdulillah yanzu dai Kamar mun samawa tufkar hanci amma kuma dai Babban abu da yake tafe damu acikin al'amarin”. Ya sauke ajiyar zuciya kana ya cigaba da cewa. “Ayi ƙoƙari ayi abin cikin ƙanƙanin lokaci in Allah ya yarda ya lamunce mana komai abune mai sauƙi agaremu inhar kuma kun shirya”. Jinjina kai Baffa Jimeta yayi kana yace. “Bakomai in dai wannan ne mu ba matsala awajenmu tunda abin yazo na wasiyya kuma dama a wasiyyar sa ya roƙa ayi cikin gaggawa sannan ya faɗa ya kara cewa yaron nan yana ɓuƙatar aure”. Jinjina kai Abba da Malam Arɗo sukayi alokaci ɗaya. Cike da kamala Baffa Jimeta ya cigaba da cewa. “Tunda har ya fadi haka to yakamata ayi ƙoƙari ayi abinda ya kamata ni awajena Insha Allah ba matsala tunda dama zan kwana biyu saboda zan samu inji da tsohuwar kasan fatanmu da Adduarmu Allah yasa mu rabu dasu lafiya”. Kai Malam Arɗo ya gyaɗa kana yace. “Hakane ƙwarai fatanmu da addu'ar mu rabasu da lafiya domin shi yafi al'khairi”. Murmushi Baffa Jimeta yayi kana yace. “Toh shine nake so in Zauna da ita Ni nan awajena duk abinda ake buƙata wanda uba zaiyiwa ɗiyarsa Insha Allah bazai gagara ba komai Ashirye muke Insha Allah”. Cikin sauri Lamiɗo ya Girgiza kai kana yace. “A'a Alh Muhammadu ai wannan hurumi nane don Allah dan Annabi kada kuyi min haka Khausar ɗiyace awajena tun tana wata uku nake tare da ita bata da bambanci da ɗiyan cikina inaji tamkar Ni na haifeta”. Kallonsa Baffa Jimeta yayi cike da kamala yace. “Anya Lamiɗo za ayi haka kuwa abar maka ɗawainiya?”. Kai Lamiɗo ya Girgiza cike da dattako yace. “Haba dai wace irin ɗawainiya kuma?,Meye aciki ai babu wani ɗawainiya acikin al'amarin nan”. Numfashi Abba ya fesar kana ya fuskance su da kyau yace. “Ni duka wannan aikin ma na ɓangaren Khausar da Moddibo zanso abarmin domin burin Jameeluna ne ni kungama yimin komai da kuka lamince zaku wanzar da wasiyyar sa bayan rayuwarsa”. Jinjina kai sukayi kana ya cigaba da cewa. “kungama yimin komai babu abinda zan iya yi muku tukuici dashi sai dai kubarni inyi dukkan abinda ya dace na fannin Auren nan”. Murmushi Malam Arɗo yayi kana yace. “Masha Allah wannan Auren yazo da al'barka Ubangiji Allah yasanya al'khairi”. Zama Malam Liman ya gyara tare da faɗin. “Muma kanmu duk al'amarin Khausar hakkinmu ne mu sauƙe”. Cikin sanyin murya Abba ya kallesu kana yace. “Ni dai dan Allah na nemi alfarma abarmin wannan aikin nayi”. Ajiyar zuciya Baffa Jimeta ya sauƙe kana yace. “To ai ba laifi duk zamuyi buƙatun ƴa mace suna da yawa”. Jinjina kai Lamiɗo yayi kana yace. “Ni dai nafi so abarmin komai na fannin Khausar”. Dariya Malam Arɗo yayi idanunsa akan su yace. “Lallai dai kam wannan ai sai dai ɗakuna uku za aware mata irin wannan lissafin. Kai Abba ya gyaɗa kana yace. “Insha Allah wannan duk bazai gagara ba da ɗakuna da kuma duk abinda za'a buƙata zanyi”. Numfashi Baffa Jimeta ya fesar kana yace. “Allah ya temaka nima insha Allah nan da mako ɗaya zan koma”. Jinjina kai Abba yayi kana ya gyara zamansa cike da farin ciki yace. “Ai shi kansa Aliyu ma yanzu haka yana can ƙasar Marocco yana kulamin da ayyukan Company na to Auren ma bazata muke son yi masa”. Murmushi sukayi jin sigar da Abba yayi magana Cike da farin ciki Abba ya cigaba da cewa. “Idan yaso bayan an ɗaura auren da kaina zan Kai masa matarsa da izinin Ubangiji sai dai yaga mata dan yanzu ya tafi yana rayuwa shi kaɗai wasu sabbin damuwa zai sake sawa ranshi”. Cikin sauƙe numfashi Malam Arɗo yace. “Toh Alhamdulillah gamu da gishiri da goro na tambayar mu na forko muka zo,". Sai kuma duk suka juyo suka kalli Malam Liman sayi gyaran murya tare fuskantarsu da kyau cikin kamala da dottaku yace. “Tunda ga yanayin yadda abin ya kasance, mu shammaci Adda Nana, domin bata da alƙibila yanzu tace ta yarda zuwa anjima zata iya cewa ta fasa, don haka mu ɗaura auren nan yanzu-yanzu ana da goron da kuka kawo in dai akwai sadaki a hannunsu tunda ga waliyan yaro ga kuma nata waliyan”. Ya ƙare mgnar tare da yin ƙasa da murya gudun kada Hajja Nana taji mgnar. Cikin tsanananin mamaki da farin ciki mara misaltawa Abba Jameel yasa hannunshi cikin aljihunsa jiki na rawa ya zaro sabbin kuɗin yar dubu dubu wanda ya dauko dan yin hisani. Bandir ɗaya ya ajiye a tsakiyarsu wanda har jikinsa na rawa dan farin ciki yace. “Gashi ina nemawa Aliyu Youseep Muhammad Mouley auren Khausar bisa sadaki dubu ɗari”. Da sauri Bappa Jimeta ya gyara zamanshi tare da cewa. “Na bawa Aliyu Youseep Muhammad Mouley auren ƴata Fatima Usman Abubakar Leewal bisa sadaki dubu ɗari.” Cikin tsananin jin daɗin wannan al'amari da yazo musu da sauƙin aka ɗauka Auren Khausar da Modibbo a yau Litinin a cikin rugar Jauro yaya bisa shaidu Lamiɗo, Malam Arɗo, Malam Liman, da sauran ƙananan Hajja Nana baki ɗaya. Bayan sun gama gudanar da ɗaurin auren kamar yadda shari'ar Muslunci ta tsara. Cike da gamsuwa haɗin da tsananin jin daɗin ɗaurin auren Baffa Jimeta yace. “Toh ba matsala Insha Allah duk abinda ake ciki zan gayawa Hajja Nana kuma zan taushi zuciyarta”. Sai kuma duk suka juyo suka kalli Hajja Nana dake fitowa daga cikin rumfarta tana mai cewa. “Uhmmm ta yara kyau take bata ƙarko, ai duk abinda kuke cewa dayi ina jinku badai kun ɗaya aurenba, toh ai hikenan maji magani”. Cikin Sauri suka kuma kalli juna, ayi mace kunne kamar na maciji duk ƙantar sauti sai taji. Sai kuma suka maida kallonsu kam Malam Liman dake cewa. “Toh kisanya albarka kawai”. Kai ta gyaɗa cike da takaici tace. “Hmmm Allah ya sanya al'khairi Allah yasa yadda muka ɗauki mgnar marigayi da mahimmanci shima Modibbo a ɗauki mgnar da gsky”. Bata jira cewarsu ba kuma ta juya cikin ɗakin, Ida ta zubawa Khausar da tun lokacin da taji Hajja Nana nacewa badai kun ɗaura aurenba ta daskare a zaune, yayinda Mommy mgnar ta daki zuciyarta, dan batayi zaton abin da gaggawa haka ba. Sai kuma duk suka kalli Hajja Nana dake cewa. “Wlh kinyi asarar ƙuruciyarki da kyanki ji yadda aka ɗaura aurenki kamar na bazawara mara gata”. Zuwa yanzu Khausar kam bazata iya fahimtar kalaman Hajja Nana ba bare ta bata amsa. Ita kanta Mommy abin ya sata tafiya dogon nazari. A can waje kuma Anutse Lamiɗo ya gyara zama kana yace. “Toh Alhamdulillah dama kwanan ake batun auren Amina nanda kwana goma, tunda an auren Khausar za'a haɗa bikin ayishi lokaci ɗaya, kana akai ko wacce gidan mijinta”. Kusan a tare duk sukace. “Allah ya kaimu lokacin”. Amin Ya amsa tare daci gaba da cewa. “Insha Allah zuwa gobe ko jibi Insha Allah zan dawo in muyi magana mahaifiyar yarinya”. Nan dai suka gaba da tsastsara duk yadda abin zai kasance. Sai Misalin ƙarfe biyar suka bar Jauro yaya ahanya sukayi sallar maghariba sai gab Isha'i suka isa gida. Kasancewar ranan girkin Hajiya Bunayya ne yasa kai tsaye Mommy ta wuce Sashen ta tare da Khausar wacce take tafiya tamkar kazar da ƙwai ya fashewa, domin jin kanta take tamkar wacce aka rufe da ɗanyen fatan rago, wasu abubuwa na musamman ne ke yawo a jiki da zuciyarta ita kanta ta rasa yanayin da take ciki, kawai dai ta tsinci kanta da rayuwa da Modibbo a cikin zuciyata tun lokacin da taji wai an ɗaura aurensu. Suna shiga kai tsaye ɗalibta ta wuce, duk da tsalle da Raudat keyi na ganinta ta gaza yi mata mgn. Sai Mommy ce data ruggume Raudat ɗin. Ita kuwa Khausar a hankali ta faɗa bisa gafonta, tare da rumtse idanunta da karfi. Sai kuma ta buɗesu ganin fuskar Modibbo a ranar da sukayi robuwar ƙarshe jujjuya idonta tayi kamar yadda tayi mishi a lokacin, sai kuma ta lumshesu jin wasu tafasassun hawaye dake kwaranyo mata ba ƙaƙƙautawa. Kamar a Film haka yanayin da suke rayuwa dashi a makaranta ya fara dawo mata, one by one, har zuwa ranar da suka kasance a mota, haka nan taji wani murmushin da batasan manufarsaba ya kumce mata, wanda kuma ya korowa hawayen da bata san ya kubce mata da kukaba. Sai kuma ta saki sassayyan kuka jin Mommy ta zauna kusa da ita tana mai cewa. “Toh kuma kukan me kikeyi Fatima”. Ta ƙare mgnar da kiran asalin sunanta wanda bata cika kiranta da shiba. Ita kuwa Khausar cikin ci gaba da sassayan kukan tace. “Mommy kinaji fa wai sun ɗaura auren”. Jawota jikinta Mommy da hawaye zubomata tayi tare da ɗaura kanta bisa cinyarta tana mai danne kukanta tace. “Ba komai Mamana kiyi shiru, ai ba yau za'a tafi da keba ki share hawayenki, addu'arta bazata bari ki muzantaba a gidan aurenki”. Ta ƙare mgnar tana share mata hawaye, daga nan taci gaba tausarta da kwantar mata da hankali dan ta lura gaba ɗaya ta ɗimauce abin ya daki zuciyarta ya kauda nitsuwarta. Washegari Da safe Kai tsaye Bedroom din Mommy Lamiɗo ya shiga tare da yi mata bayanin duk yanda sukayi a Jauro yaya bayan sun dawo Sallar La'asar da batun auren da suka dauran. Ajiyar zuciya Mommy ta sauƙe cikin sanyi ta ɗago kai tare da kallon Lamiɗo kana tace. “Toh yanzu har an ɗaura Auren kuma ba jan lokacin asan yaron yana sonta, sannan kuma ace za ayi bikin cikin ƙankanin lokaci haka?”. Ta ƙare mgnar cije da rauni. Jinjina kai Abba yayi yana kallon yanayinta yace. “Toh me za ajira Aysha ai abune na wasiyya kuma akwai damar yi sannan Already Khausar ta gama Secondary kawai tayi Aurenta tunda Alh Bashir yace a Marocco zasu zauna kinga shida kanshi yace zai kaita wurin mijinta”. Kallonsa kawai Mommy keyi sabida tama rasa abincewa. Ahankali Abba ya cigaba da cewa. “Saboda ya lura yaron bayan son zaman nan sannan yana so yabar masa ragamar Company ahannunsa kinga idan sunje can sai ta cigaba da karatunta acan tunda dama yanayin makarantar su akwai cikekkiyar larabci kinga zata iya karatu a can, ta kuma yi zaman aurenta cikin aminci”. Sunkuyar da kai Mommy tayi tana wasa da yatsun hannunta yayinda tausayin yarta yasa hawaye cika mata idanu A hankali tace. “Kuma ba wanda ta sani a canfa, ya zatayi”. Abba ya cigaba da cewa. “Kada ki damu, ɗan naji Abban Jameel yace in Malam Ahmad ya yarda da rakiyar Ummin Jameel da Asma'u zasuje, ga kuma Hajia Bunayyah itama zan biya mata su kaita tare”. Ajiyar zuciya Mommy ta sauƙe kana tace. “Hmmm abin ne naga kamar anyi sa da gaggawa Khausar fa yarinya ce, wlh tsoron yaronan ne fal zuciyarta jiya kwana tayi batayi bacciba”. Murmushi Lamiɗo yayi tare da riƙe tafin hannunta acikin nasa yace. “A ba wani yarinta aciki ai Insha Allah komai zai tafi dai-dai zakiyi alfari da Aurenta da Moddibo ke lokacin da aka aurar dake ai bakima kaita shekaruba, mijinta kuma bar tunanin tana tsoronshi a a bata sonshi ke dai ku zuba ido zakusha mamakin yadda al'amarin zai kance in dai Khausar ta ɗauke ki ai kiyi shiru kawai yaro zayi mubaya'a”. Ya ƙare mgnar da cikin sigar wasa da son kwantar mata da hankali. Kai ta gyaɗa kana cikin sanyi tace. “Allah yasa”. Amin yace tare da miƙewa ya fita. Acan ɓangaren Ummi kuwa bayan Sallar Azahar bayan Malam Ahmad ya dawo daga gidan Abba ya zayyanewa Ummi duk yanda Abba ya faɗa masa. Ajiyar zuciya mai nauyi Ummi ta sauƙe tare da fesar da numfashi cikin tsananin jin daɗin kana tace. “Alhamdulillah yau dai burin Jameeluna ya cika sannan wasiyyar daya bari ta kasance kai baki daɗin wannan al'amarin”. Jinjina kai Malam Ahmad yayi cike da farin ciki yace. “insha Allah”. Numfashi Ummi ta fesar kana tace. “Toh Allah ya tabbatar mana da alkhairi ya kaimu lokacin tafiyar, shiru zanyi bazan gayawa Asma'u ba tukun sai naga yadda Khausar ɗin ta nufeta da mgnar”. Ameen ya amsa kana ya fice. Ahankali Asma'u ta fito daga Bedroom tare da kallon Ummi kana tace. “Ummi wai maganar me naji kuna yi kamar batun Aure?”. Kai Ummi ta jinjina da alamun farin ciki afuskarta tace. “Hmmm”. Sai kuma tayi shiru, ita kuwa Asma'u cikin son tabbatar da abinda kunnuwanta suka jiyemata cike da kaɗuwa tace. “Dan Allah Ummi ki gaya min na tuba”. Cikin tsanananin jin dadin ɗaya kasa biya a saman fuskarta tace. “Eh maganar Auren Moddibo mukeyi”. Zare ido Asma'u tayi kana tace. “Ummi Yaya Moddibo zaiyi Aurene?”. Jinjina kai Ummi tayi tana kallonta tace. “Eh yanayi Aure dai”. Murmushi Asma'u tayi cike da farin ciki tace. “Ummi Wacece matar?”. Ummi na murmushi tace. “Aminiyar kice matar”. Asma'u kuwa cike da matsanancin mamaki da al'ajabi ta zare Idanunta waje kana tace. “Khausar!?”. Kai Ummi ta jinjina tare da faɗin. “Tabbas kuwa da izinin Ubangiji Itace”. Tafa hannu tayi tare da buga still da Mamaki da kuma al'ajabi tace. _“Lahailah ha Illallahu Muhammad Rasulullahi (S.A.W)”_ Yah Moddibo da Khausar. Kallon yanda ta zare ido da sallami Ummi tayi kana tace. “Haƙƙun kuwa dan tuni an ɗaurama”. Dafe kunci Asma'u tayi da matsanancin mamaki gani da kaɗuwa ɗoki da bai sake taba tace. “Dan Allah Ummi yaushe aka fara wannan maganar?”. Hannunta Ummi ta riƙe tare da zaunar da ita agefenta yace. “Ki nutsu mana Asma'u me wannan kamar wanda akace an haɗa Auren mutum da Dodo!?”. Sake baki Asma'u tayi cikin Mamaki tace. “Tabb Ummi ai kusan Auren Dodo da mutum za ayi dan wallahi Khausar matsayin Dodo take kallon Yah Moddibo”. Ajiyar zuciya Ummi ta sauke kana tace. “Aikuwa da saninta”. Zare ido Asma'u tayi tamkar zasu zubo tace. “Ummi Khausar ɗin ta sani?”. Kai Ummi ta gyaɗa kana tace. “Eh”. Dafe ƙirji Asma'u tayi Idanunta akan Ummi tace. “Shine kuma bata faɗa min ba iyeee Kam bala'i bari Inje in sameta”. Ta Ida maganar tare da miƙewa. Cikin sauri Ummi ta riko tsintsiyar hannunta tace. “Zauna ai zuwa ta ƙarshe naji tana cewa tazo kuyi wata magana kuma ta samu kuna aiki sannan fitowar ku kenan taga Moddibo yazo kinga ai jikinta na rawa ta fita”. Jinjina kai Asma'u tayi still Hannunta na cikin na Ummi tace. “Eh dan na kirata awaya ma nace ta faɗa min shine tace idan inaso Inje gidansu inji labari ashe dama wannan ne maganar amma Ummi tasan maganar kuma ta yarda?”. Cikin sanyi Ummi tace. “Eh ta sani ta yarda kuma ta amince”. Dafe kunci Asma'u tayi kana tace. “To amma Ummi garin ya akayi haka?”. Kallonta Ummi tayi tare da gyara zamanta kana ta sauƙe numfashi cikin sanyi tace. “Wasiyyar Yayanki zata cika?”. Cikin sauri Asma'u ta kalleta fuskarta ɗauke da mamaki tace. “Wasiyya kuma Ummi ya bar mata?”. Jinjina kai Ummi tayi tare da fesar da numfashi kana ta jingina bayanta da jikin kushin ɗin tace. “Idan baki manta ba Ranan da yazo gidan nan na ƙarshe itama Khausar tazo sannan tare suka tafi”. Cikin sauri Asma'u ta jinjina kanta kana tace. “Ƙwarai kuwa Mommy na tuna aishine tace suna tafiya taga wata mota na binsu”. Kai Mommy ta Jinjina kana tace. “To awannan ranan ne ya bar mata wasiyar. Mommy ta ke sanar min yanda suka yi”. Jinjina kai Asma'u tayi cike da tausayawa Aminiyar tasan yanda Khausar ke masifar tsoron Moddibo tabbas ta ɗauki al'ƙawari mai girma cikin sanyin murya tace. “Allah sarki Khausar!, Allah sarki Aminiya!!, Ubangiji Allah yabar ƙauna Allah yabar ƙauna tsakaninta da Yah Moddibo”. Sai kuma ta kalli Ummi da fuskarta ke ɗauke da murmushi tace. “Ummi inshirya inje”. Kai Ummi ta gyaɗa kana tace. “Kije mana Asma'u wa zai hana ki zuwa wajen Aminiyarki”. Cikin sauri Asma'u ta miƙe tashiga Bedroom ta sanya hijabinta kana ta fito tayiwa Ummi Sallama. Aɓangaren Hajiya Lami kuwa miƙewa tayi daga Bedroom ɗinta ta nufi ɗakin Samira zaune ta sameta Idanunta sun kaɗa sunyi jawur tamkar garwashi alamar tasha kuka sosai cikin sauri ta ƙarasa kana ta zauna gefenta cike da kulawa tace. “Samira wai lafiya yau baki fito ba meya faru?”. Ahankali ta ɗago kanta Idanunta da suka sauya launi ta kalleta Muryanta na rawa tace. “Mommy ni baƙi ɗaya wari nake ji idan na tambaye ki kinajin wani sai kice min bakya ji Mommy kullum warin nan ƙaruwa yake ya zanyi da raina”. Cike da tausayawa Hajiya Lami ta janyota jikinta cikin sanyin murya tace. “Haba Samira ki kwantar da hankalin ki mana idan ya dawo sai mu sake komawa wajensa”. Cikin raunin murya tace. “Mommy wani irin in ya dawo zaku koma wajensa ni dai ina ganin mutumin nan ya lalata min rayuwa ne yanzu ayanda nake warin nan ko maigadin gidansu Modibbo ma zai yarda ya aurenki ne bare Modibbo da ɗan karen tsabta”. Sai kuma sharce hawaye masu masifar zafi kana tace. “Yanzu Mommy wani namiji ne zai kalleni bare yace yana sona! ga ruwa mai wari da ƙarni yana ta bina ko yaushe ina tare da ƙunzugu kamar mai jego” Cikin sanyi Hajiya Lami tace. “Bakomai Samira kasa ki damu Insha Allah yana dawowa zamu koma wajensa”. Cikin muryan kuka da tashin hankali tace. “Mommy Ni dai ina ji ajikina wannan al'amari ya zama min bala'i arayuwata na saɓi Ubangiji gashi ya kamani tun ba aje ko ina ba Wayyo Allah! Kaico na! Ni Samira”. Asanyaye Hajiya Lami tace. “Haba Samira kar ki karyar min da zuciyata mana Insha Allah burinki zai ciki”. Kai ta girgiza kana tace. “Mommy ni kam hankalina bai kwanta ba burina inga na samu lafiya wannan ruwan ya daina zuba shine kwanciyar hankalina”. Ajiyar zuciya ta sauƙe tare da dafa shoulder ta tace. “Kada ki damu Insha Allah Samira Zaki samu sauƙi”. Jinjina kai tayi kana tace. “Allah yasa Mommy Ina fatan hakan Allah na tuba Allah kayafemin Allah kaji ƙaina ka gafarta min”. Acan ɓangaren Lamiɗo kuwa bayan ya fita ɗakin Mommy Kai tsaye sashen Gimbiya Dadu yashiga bakinsa ɗauke da sallama zaune ya ganta da ƙanwarta Hajiya Kubra. Anutse ya ƙarasa tare da zama kana da murmushi afuskarsa yace. “A Yafendo Kubra kin zo ne?”. Kai ta gyaɗa tace. “Eh Lamiɗo kana gida kenan?”. Kai jinjina kana suka gaisa bayan sun gaisa Hajiya Kubra ta gyara zamanta tare da kallon sa tace. “Toh yau dai kam nazo da aiken Ƙaninka duk da yace min iyayenshi maza sunzo”. “Wanne ƙarin nawa”. Yayi tambayar a bauɗo domin babu wanda ya taɓa mishi mgnar. Shi kanshi mahaifin Naseru cewa yayi yaji suna mgnar ne bakwai sun gaya mishi bane, to kuma shima sai abin ya kwanta mishi musamman da yasan Nasiru na biye-biyen mata shiyasa ya nemi alfarma a bashi Amina kuma ayi auren cikin gaggawa. Murmushi tayi tare da Kallonsa tace. “Naseeru mana”. Kai ya jinjina kana yace. “Ikon Allah Naseeru kuma ko ɗazun ma muna tare kuma bai faɗa min ba shine sai ya aiko ki? ai da kin kirani ma zanzo har gida in sameki”. Kai ta girgiza kana ta kalli Gimbiya Dadu sai kuma ta kalli Lamiɗo tace. “A'a ai aiken ne dole muzo da kan mu tunda iri muke nema”. Jim yayi kana yace. “Ikon Allah wani kalar iri kenan?”. Ƴar dariya tayi ta gyara zamanta kana tace. “Iyeee al'amarin ne ya sauya sheƙa”. Gyara zama Gimbiya Dadu tayi kana tace. “Eh aihakama shi yafi alkhairi Hausawa sunce naka sai naka daɗin zama sai bare gwara dai kome za ayi ace na kane” . Ido kawai Lamiɗo ya zuba musu cikin rashin fahimta ko kaɗan bai taɓa fuskantar alaƙar dake tsakanin Amina da Naseer. Ganin yanda yake kallon Hajiya Kubra tayi murmushi tayi kana tace. “Akan al'amarin Naseeru ne da Amina”. Cikin sauri ya kalleta ya girgiza kai kana yace. “Ba dai Amina da Naseeru ba saidai Nasseru da Khausar dai ko?”. Dariya tayi tare da gyara dankwalinta tace. “A'a da Aminar dai”. Ido ya zuba mata cike da son nazartansu yace. “Da Amina dai?”. Jinjina kai tayi ta kalli Gimbiya Dadu kana tace. “Tabbas da Amina”. Jingina Lamiɗo yayi da jikin kujeran kana yace. “A'a baki fahimci maganarsa da kyau ba da Khausar ce kuma al'amarin ma dai gashi nan yanda yazo abirkice”. Fuska Gimbiya Dadu ta ɓata kana tace. “Babu abinda ya birkice sai dai sune ya birkice musu acan tunda Khausar ta nuna bata sonsa ai Alhamdulillah ga ƴar Uwarsa ta soshi”. Cike da Mamaki Lamiɗo ya ɗago kansa ya kalleta yace. “Da ita Aminar kenan?”. Jinjina kai Hajiya Kubura tayi kana tace. “Eh ai Amina da Nasseru sun daɗe da haɗa kansu soyayya suke sosai basu dai fito sun faɗa maka bane suna so sai angama shirya abubuwa komai ya kankama”. Jinjina kai Lamiɗo yayi still da mamaki atare dashi yace. “Allah mai iko shi kuma Naseeru ƴarsa zai Aura?”. Cikin sauri Gimbiya Dadu ta katsesa da cewa. “Ya haramta ne?”. Murmushi yayi tare da girgiza kai yace. “A'a a'a bai haramta ba na isa in haramta abinda Allah ya halatta ba wai ya haramta bane amma da yake tana sunan ƴarshi ce”. Baki Gimbiya Dadu ta taɓe kana tace. “To wannan dai ba wani abu bane aciki ka dai kayi fatan alkhairi Allah yasanya albarka acikin al'amarin”. Ajiyar zuciya ya sauƙe kana yace. “Kuma haka abin ya zama kenan?”. Kallonsa Gimbiya Dadu tayi kana ta kalli Hajiya Kubura dake murmushi tace. “Sosai ma tunda naji Kakar Khausar tana cewa ba zata bawa Zuri'ar Mayu ba tana ƙananun surutai shiyasa nace ya janye da nemanta ya nemi Amina ƴar Uwarsa shiyafi mana kwanciyar hankali”. Ahankali Lamiɗo ya sunkuyar da kansa ƙasa batare da yace Uffan ba. Dariya Hajiya Kubrua tayi kana tace. “Ai shiyasa nace bari nazo da kaina muyi magana”. Anutse ya ɗago kansa ya kalleta ajiyar zuciya ya sauƙe kana yace. “Toh Yafendo Kubura ai wannan al'amarin Aure magana ce ta maza bata mata ba ai da Babban Naseeru ne zaizo muyi magana zai fiko sai insamu gamsuwa da sahalewar sa za ayi dukkan maganar?”. Cikin sauri Gimbiya Dadu ta katsesa da cewa. “Ai zaizo amma dai ta fara zuwane ta sanar maka saboda bakasan da Maganar ba”. Ajiyar zuciya ya sauƙe kana yace. “Toh shikenan Ubangiji Allah ya mana zaɓin alkhairi”. Gimbiya Dadu kuwa cikin sauri ta tari numfashi ta hanyar cewa. “Shine ma alkhairi Nasseru ya auri ƴar uwarsa ita kuma taje can ta ƙarara ta auri duk wanda taga dama da masifaffiyar Kakarta”. Murmushi yayi kana yace. “To Allah ya kyauta”. Miƙewa yayi ya fita kai tsaye sashen sa ya nufa zaune ya samu Hajiya Bunayya da waya maƙale akunnenta tana magana da Hajiya Lami ganinsa yasa tayi saurin cire wayar kana ta katse ta juya ta kallesa zama yayi tare da tsira mata ido tamkar shine rana ta farko da yafa ganinta acikin rayuwarsa. Ganin kallon da yake bin ta dashi ne tace. “Ya dai Mai martaba naga kana ta kallona lafiya kuwa?”. Ajiyar zuciya ya sauƙe kana cikin tsira mata Ido yace. “Wai me yake faru tsakanin Naseeru da Amina ne?”. Cike da farin ciki tace. “Meye kuma yake faruwa Lamiɗo banda lamarin Aure da muke fatan zai tabbata tunda sun daidaita kansu”. Wani irin kallo ya watsa mata kana yace. “Sun dai-dai-ta kansu Meyesa ban sani ba”. Zare ido tayi tare da ɗage hannunta sama tace. “Lalala nima Wallahi ban saniba sai kwanan nan bai kai sati ba Amina take cemin wai zai aiko ya gama haɗa kayan Aure su goro da kayan gishiri da kuma sadaki”. Ido kawai Lamiɗo ya tsira mata bako ƙyaftawa ta cigaba da cewa. “Hatta kayan rufi ya gama haɗa komansa yana so ayi auren nan da mako biyu nanne nasan da maganar toh tsoron yi maka magana nake ta yanda zan tunkare ka da maganar”. Cikin wani irin yanayi Lamiɗo ya tsira mata ido tamkar mai son fahimtar wani abu. Marerece fuska tayi kana tace. “Ya dai ka zuba min ido Lamiɗo ka yarda dani ai danasan da maganar dana faɗa maka nima abin ya daure min kai shiyasa ban faɗa maka ba”. Sai kuma ta sunkuyar da kanta ƙasa kana ta cigaba da cewa. “Domin nasan da farko Khausar Naseeru yake so to amma shi Naseeru da kansa ya sameni yace Khausar tace bata sonsa to shi ya hakura sannan Gimbiya Dadu ma tace ya nemi Amina ƴar Uwarfashi Lamiɗo ya fesar kana yace. “Allah ya kyauta amma batun kice baki sani ba zancene Bunayya magana kike”. Cikin sauri ta kallesa kana tace. “Wallahi tallahi Lamiɗo ban saniba”. Cikin yanayin ɓacin rai da takaici yace. “Dakata Bunayya kada ki rantse dan na lura kamar baki san girma da darajar rantsuwa ba idan kika ce baki sani ba magana ya ƙare”. Cikin tsinkewar zuciya take kallonsa.Cike da ɓacin rai ya cigaba da cewa. “Idan kika faɗa kona yarda ko kar nayarda wannan tsakanina ne dake akan abinda kinsan ƙaryane kinsani sannan nasani kuma inada tabbaci da yaƙinin ke kika ƙulla wannan alamarin”. Cikin yanayin tashin hankali da damuwa tace. “Fisabilillah taya zan ƙullah”. Ƙwaffa yayi kana yace. “Bunayya gani kike kamar bansan komai akanki ba ko?”. Atake zuciyarta ya tsinke zufa ya fara wanke mata fuska duk da sanyin irin na garin Gembila cikin sauri tace. “Toh yanzu dan Allah ni menayi?”. Kai ya girgiza still Idanunsa na kanta yace. “Hmmm jiki magayi tunda haka kika zaɓawa kanki, duk abinda ya kasance ku kuka da kanku acikin al'amarin nan ya kamata ace komai zakiyi kiyi shawara dani”. Kasa cewa komai Hajiya Bunayya tayi sai zufa dake wanketa cike da takaici ya cigaba da cewa. “Amatsayina na mijinki kuma Uba ga Amina amma bakuyi shawara dani ba sai kuka tura Iyayena ta yanda zasu tsareni acikin maganar tunda haka kuka zaɓa magana ta ƙare, kowa ya ɗeɓo da zafi bakinsa!!!”. Cikin ɓoye tsoronta tace. “Naseeru fa shiyace ya daina son Khausar”. Cikin sauri ya katseta ta hanyar cewa. “Khausar ko baice ya dena sontaba Ni kaina inada nufin bazan bashi Auren Khausar ba, tunda kuma yazo ya zagaya kukayi haka ke kika sani ƴa ƴarki ce shi kuma ɗan uwana ne babu abinda zance”. Marerece murya tayi kana tace. “Ni dai wallahi babu abinda na sani aciki kuma itama Amina tace in faɗa maka Babansa yace zai zo gobe”. Wani kallo ya watsa mata Afusace yace. “Idan kinga dama kice masa yanzu yazo aɗaure ba haka kike so ba?”. Asanyaye ta kallesa kana tace. “Toh fisabilillah dan Amina za tayi Aure shine zai zama laifi ko kuma so kake itama tayi ta zama kamar yanda Asiya take zaune?”. Cikin tsawa ya ɗaga mata hannu kana yace. “Ki kiyayi kanki kada ki yarda kijefi Asiya da mugun furuci, Insha Allah Asiya Ubangiji zai jiɓanci lamuranta Asiya zatayi Aure aure mai daraja da izinin Ubangiji baza ta taɓe ba”. Kallon yanda yayi kicin-kicin da fuska Hajiya Bunayya tayi cikin fushi ya cigaba da cewa. “Da yardan Allah tunda tayi haƙuri da jarabawar da Ubangiji ya mata za taci nasara baya ga haka duka-duka nawa Asiya take bare Amina dududu ba shekaran daya gabata bane ta gana Secondary ba?”. Uffan batace ta lura aharzuƙe yake cikin rashin walwala ya miƙe yashiga Bedroom ɗinsa. *MOROCOW* Aɓangaren Moddibo Baki daya kansa ya ɗauki zafi aiki suke gadan-gadan Anutse ya fito daga masallacin dake cikin Company ya nufi ainihin inda ake buga Abaya, kama daga Dubai Abaya, Morocco Abaya, Saudia Abaya, da kuma Turkiya Sai kuma Veils,Bags,shoes da sauransu. Babba wajene sosai ankafa manyan ijinina sabbi ana ta haɗa su ga manyan-manyan AC dake aiki kana ga sanyin garin dake sauƙa wajen ya ɗauki sanyi baki ɗaya aiki suke gadan-gadan babu kama ƙafar yaro da alama nan da Kwanaki biyar za'a haɗa komai gashi an dakatar da aikin komai sai sabbi dake aiki Saboda sabunta Injina da akayi Ma'aikatan na ganinsa suka nufo sa suna Cikin harshen larabci suke masa Barka cike da mutuntawa da kuma girmamawa shima sannu yake musu yana yaba aikin da suke. Ɗaya daga cikin ma'aikatan wanda yake shine Babba yace. “Alh aiki na kyau yanda ake buƙata insha Allah nan da kwana biyar za'a gama daddasa Injinan da za'a gama aikin”. Kallon yanayin wajen Moddibo yayi kana yace. “Masha Allah abu yayi kyau sosai”. Kai Engineer ya Jinjina kana yace. “Sosai ma ai saboda ansamu zaƙaƙuran ma aikata kuma baki ɗaya cikin kwanaki Ukun nan da aka dakatar da buga Abaya's,Veils,Jakankuna da Takalma *BASJAM”.* Ahankali Moddibo ya lumshe Idanunsa Aransa yace Allah sarki Abba gashi ya haɗa sunan sa dana J ɗina a Company sai dai bashi da ikon aiki a Company Engineer ya cigaba da cewa. “Baki ɗaya har abin ya fara ƙaranta zuwa ƙasashen da ake kaiwa danma ansamu antanadi masu yawa suna zaune amma Alhamdulillah aikin zaiyi gaggawa tunda ansamu zaƙaƙuran ma'aikata”. Jinjina kai Moddibo yayi tare da lumshe idanunsa saboda sanyin da wajen ke dashi kana yana jin yanda Kasan mararsa ke murɗawa ahankali ya ɗaura tafin hannunsa na dama akan maransa ya danna sai kuma ya cije Lips ɗinsa na ƙasa cikin dauriya ya kalli Engineer tun jiya ya kwana da ciwon cikin kana har yau bai lafaba na awa ɗaya mai kyauba da zaran yayi minti talatin zai sake murɗa masa ahankali ya cije Lips ɗinsa kana yace. “Abu yayi kyau Allah yatemaka insha Allah nan kusa zamu kammala akoma bakin aiki a cigaba da aiki gadan-gadan”. Ya ida maganar tare da juyawa ya nufi gefen dama wanda office, Office ne awajen wani Corridor ya shiga tare da buɗe makeken Office da yafi sauran kyau da tsaruwa sosai Office din ya haɗu table ne kansa ɗauke da system da takardu sai flowers kana daga jikin bango kujera ce mai juyawa daga gaban table ɗin kuma kuma jeru biyu ne sai Cottons sky blue da fari daga gefen dama Ac ne daga ɗaya gefen kuma tamkar falo ne manyan kujeru ne guda bakwai suma Sky blue sai Tv Plasmer ajikin bango da frigde sai kuma showglass dake ɗauke da kofuna ahankali ya ɗauki remote din AC yaƙara gudu duk da kuwa sanyin da ake stugawa yayin da zufa ya shiga tsats-tsafo masa agaba ɗaya ilahirin jikinsa kana maransa na cigaba da murɗawa jikinsa sai zufa yake karyo masa rintse idanunsa yayi da ƙarfi jin yanda mararsa ke murɗawa tamkar zai fita ahankali ya zauna kana ya ɗaura kansa akan Center table dake tsakiyar falon ya lumshe idanunsa sai kuma yayi saurin buɗewa kana ya lashi busassun laɓɓansa baki ɗaya jikinsa ya fara rawa jin yanda maransa ke dunƙulewa yana tsikarinsa cike da damuwa da rauni ya soma faɗin. “Innalillahi wa'inna ilahi rajiu'n”. Kana yaja wani numfashi me nauyi ya yunkura da niyyar miƙewa ji yayi bashi da kuzarin da zai iya tsayawa ji yayi tamkar an haɗa maransa da bayansa ana dinkewa ga wani irin harbawa da zuciyarsa keyi da Masifar ƙarfi kwanciya yayi akan 3sitter yayi rub da ciki baki daya ilahirin jikinsa rawa yake ga zufa dake tsats-tsafo masa tamkar babu Ac saboda yanda azabebben ciwon cikin ke gallazarsa yakai kimanin minti talatin yana murƙususu akan kujera kafin ya fara lafawa sannu Ahankali ya fara maida numfashi yana fesaewa. *Gembila* Asma'u kuwa ta daɗe tsaye aƙofar gida bata samu Adaidaita ba jin kiran sallar La'asar yasa ta juya da niyyar koma gida tayi Sallah kuma sai tasamu adaidaita shiga tayi tana isa gidan Kai tsaye falon Mommy ta shiga bakinta ɗauke da sallama zaune ta samu Khausar da Haiydar tana riƙe da hannunsa tana yanke masa Farce. Haiydar kuwa kallon Khausar yayi kana yace. “Nifa ki kula kar ki yanke min hannu”. Hararansa tayi sai kuma ta cigaba da yankewa kana tace. “Tunda dai baka iya ba kona yankekama kai ka jawa kanka”. Ta ƙarasa maganar tare da sauke Idanunta akan Asma'u data gama shiga falon da sauri ta sake masa hannunsa tare da miƙewa da sauri ta Rungume Asma'u cike da farin ciki tace. “Oyoyo Asmeey ta”. Zare ido Haiydar yayi tare da yarfe hannunsa yace. “Wayyo ta yankeni Wayyo ya tsana”. Da sauri Mommy ta fito daga Bedroom ɗinta Idanunta akan Haiydar tace. “Lafiya kuwa”. Yarfe hannu Haiydar yayi kana ya Marerece fuska yace. “Mommy ki kallafa Addah Khausi ta yanke min yatsana daga kallon Asma'u”. Langwaɓar da kai Asma'u tayi kana tace. “Ayyah Haiydar Sorry sannu bata sani bane”. Hararansa Khausar tayi tace. “Rabu dashi ƙato dashi tunda dai har yanzu bai iya yanke Farce ba sai dai in yanke masa aikuwa nata yanke masa hannu”. Kallonta Mommy tayi kana tace. “Wato ma da saninki kika yanke sa?”. Cikin sauri ta girgiza kai tare da langwaɓar da kai tace. “Wallahi Mommy ban sani ba ganin Asma'u ne yasa na tashi da sauri ashe na yanke sa”. Kai Mommy ta gyaɗa tare da kallon Haiydar tace. “Sannu Babana mu gani”. “Mommy Ummina tace in gaisheki” Jinjnna kai Mommy tayi kana tace. “Ina amsawa”. Hannun Asma'u Khausar taja suka shiga Bedroom ɗinta suna shiga Khausar tace. “Fisabillah baki zoba sai yanzu ko dai kwana zamuyi?”. Zare ido Asma'u tayi kana tace. “Mu kwana kuma wa zai taya Ummina aiki da safe?”. Langwaɓar da kai Khausar tayi sai kuma tace. “Don Allah Asmeey mu kwana zan kira Ummi mu roƙeta”. Kai Asma'u ta girgiza kana tace. “A'a keto muje mu kwana mana”. Ware ido Khausar tayi tare da sanya dariya tace. “Caɓɓ lallai kam”. Murmushi kawai Asma'u tayi kana ta zauna abakin gadon. Khausar kuwa fridge ta buɗe ta ɗauki Plate ta sanya Faro water da Ayaba ta mikawa Asma'u. Karba Asma'u tayi tana ɓare Ayaban tace. “Ke dai bakya rabuwa da Ayaba aɗaki kina nan kamar biri”. Murmushi Khausar tayi kana tace. “Wallahi kuwa Ina son Banana yana min daɗi”. Jinjina kai Asma'u tayi tare da faɗin. “Ai lallai dai kam”. *Morocco* Aɓangaren Moddibo kuwa haka yaita fama bayan minti talatin cikin yake sake Murɗansa yana kallon gari yayi duhu maghariba ta kawo kai har wasu massallatai sun fara kiran sallah amma ya kasa miƙewa saboda yanda ciwon cikin ke kartansa jin ciwon ya lafa yasa ya miƙe tare ya fita yaga wajen shiru alamar duk ma aikata sun tattafi sai securities da mai bawflowes ruwa kasancewar karfe biyar da wasu Mintuna ake tashi ma tsaye wajen motarsa yashiga yaja ya fita a gate one. Ya miƙe titin ya fito gate ɗin La riva restaurant dake Opposite da Company yazo Dai-dai wajen Traffick sun tsaida shi saboda sauran motoci da suke wucewa ahankali yasa hannunsa ya dafe fuskarsa ta gefe yatsunsa na dafe da kuncinsa ya tsansa ɗaya kuma na cikin bakinsa kana ya fito da fuskarsa ta wajen motar yana ɗan shan Iska jikin katangar Company sa yana shaƙan iskar bishiyar dabino dake zagaye da Company wanda ta ko ina sune da gudu yaga wata mota ta gilma ta gabansa wacce ta fito daga gefen yamma zata yi gabas kana shi kuma yana gefen kudu ne idan ya samu dama zaibi arewa ganin wulgawar motar yaga fuskar J ɗinsa ne aciki cikin sauri ya zare Idanunsa sakamakon kallon fuskar J ɗinsa aciki Motar cikin wani irin sauri ba tare da anbasa hanya ba ya figi motar ya karya kwana yabisa har ya kusa bige wata mota. Da mugun gudu yake bin motar kana ga cunkoson ababen hawa kasancewar maghariba ta kawo kai ƴan kasuwa sun taso ga kuma ma'aikata sun tattaso daga Office kowa na burin komawa gida wasu kuma na ƙoƙarin su samu masallacai dan kada su rasa jam'i hakan yasa cunkoso yayi yawa ga kuma duhun gari gudu yake yana bin bayan motar ga kuma cun kuson motoci da suka taresa ya cusa ta nan yaga antaresa baki ɗaya ilahirin jikinsa rawa yake tun lokacin daya zare idonsa har yanzu bai maidasu daidaiba saboda idanunsa sun gane masa Allah ya nuna masa fuskar Jameel ɗin sa ne yasani Koda amagagin mutuwa yake ya tabbatar fuskar Jameel wulgawa daya zaiyi ya gane yasani wannan fuskar Jameel ɗinsa ne baki ɗaya ilahirin jikinsa rawa yake kana yana maimaita kalmar Innalillahi wa'inna ilahi rajiu'n yana cigaba da dannawa motocin gabansa hon baki daya mutane Kallonsa suke wasu kuma na cewa wannan kam lafiyarka ina zakaje haka kamar zaka tashi sama shidai haka ya cigaba da tafiya ya kutsa tanan ya kutsa tacan garin hakane ya bigewa wani motarsa mutumin na cewa Kai lafiya amma ina tuƙi kawai yake da gudu baki ɗaya hankalinsa baya jikinsa wani mai Napep ne ya tare gabansa madadin ya kalli gabansa amma baki ɗaya idanunsa na kan motar daya yaga J ɗinsa aciki yana samu ƙaramar ɗin ya kauce masa ya cigaba da bin bayan motar yanda yake gudu da masifaffen ƙarfi haka zalika motar da yake bi ɗin ma take gudu hakan yasa yasake tabbatarwa kansa J dinsa ne kenan gudunsa yake ko kuma yaya ahaka suka isa wani roud about nan yaga ya ɗauki hanyar da zata sa dashi da flyover gudu yake da ƙarfi haka shima wancen ke gudu duk da gudun da yake amma ya kasa kamo wancan motar saboda shima gudun yake ga kuma motoci dake tsakaninsu amma yana iya hangosa kasancewar be wuce motoci biyu zuwa uku bane agabansa sunzo daidai kan Flyover yasamu yabi sama Shima Moddibo cikin sauri yabi sama kasancewar ba cunkoso sosai numfashi mai karfi ya sake kana ya hau kan Flyover yabi sana kafin ya isa tsakiyar Flyover shi kuma wannan har ya sauƙa ya ɗauki hanyar Unguwar Mellila shima Moddibo cikin sauri yabi wannan hanyar tafiya kaɗan sukayi yaga motar ta wuce wani asibiti cikin gudu shima ya wuce tafiya kaɗan suka ƙara yaga motar taja kwana adai-dai wani tamfatsetsen gini mai masifar kyau da girma bisa duk kan alamu asabiti ne saboda sunan dake manne asaman ginin idanunsa ya ɗaga yaga sunan dake manne ajikin ginin *Youssef Mouley Hospital*. Mai motar kuwa yana danna hong aka buɗe masa gate yashiga kafin ya juya akalar motarsa ya ƙarasa wajen kuma a maida gate din ana ƙoƙarin rufewa da wani irin sauri ya danna hancin motarsa cikin gate din. Cikin sauri securities dake bakin gate din suka taso suka yo Kansa. Shi kuwa mutumin cikin motar tuni yayi Parking ya buɗe motar ya fita da sauri Norses biyu suka biyu bayansa suna faɗin. “Welcome Sir”. Security din kuwa kan Moddibo suka nufa suna faɗin. “Lafiya kuwa?”. Shi kuwa Moddibo gadan-gadan ya nufi kan security din da sauri suka kauce masa yana shiga yayi Parking kana ya fito da sauri security suka yo kansa suna faɗin. “Lafiya kuwa?”. Bai tanka suba yabi bayan mutumin yana cewa. “J!,J!!,J!!!,”. Shikuwa Mutumin gaba yayi Norses na biye dashi jin hayaniya yasa ya juya ya kalli bayansa gani yayi Moddibo ya nufo kansa yana cewa. “J”. Security kuwa ƙoƙarin riƙesa suke suna faɗin. “Malam lafiyar ka kuwa ina zaka je?”. Cikin sauri Moddibo ya hankaɗesu kana cikin fushi yace. “Ka matsa min anan ka bani hanya, J!J!!”. Wata matace ta fito daga cikin Hospital din ta ƙaraso kusa da wannan mutum kana tace. “Dan Allah Dr Jameel kayi sauri kaceci rayuwar ƴata tana cikin hatsari”. Jin haka ne yasa Mutumin da takira da Dr Jameel ya juya ya nufi cikin asibitin. Moddibo kuwa da gudu yabi bayan Dr Jameel da already ya shiga cikin reception tamkar wani zautacce haka ya dawo baki daya bashi da wani cikakkiyar nutsuwa Akuma dai-dai lokacin yaji cikinsa ya sake kartawa da masifaffen ƙarfi da gudu ya nufi kan Dr Jameel yana cewa. “J!,J!!,J!!! Ina zaka je”. Afusace Dr Jameel ya tsaya tare da juyawa yace. “Wai lafiya Malam Security ku fita dashi mana me kuke jira ha'a ya zaizo yana mana ihu yana firgita mana marasa lafiya”. Baki ɗaya Norses da sauran mutanen ido suka zubawa Moddibo. Cike da girmamawa security yace. “Yallaɓai munyi ƙoƙarin korinsa amma yaƙi tafiya sai turemu yake”. Juyawa Moddibo yayi jin J ɗinshi na mgn da larabci wai a koreshi, da sauri ya buga hannunsa aƙirjin Dr Jameel Cikin juya harce zuwa larabcin yace. “J ni kake cewa akaro?,J nine fa A.J ɗinka ni kake cewa akaro?”. Cikin fushi Dr Jameel ya fincike hannun Moddibo ajikin rigarsa yace. “Ka sakeni wanene kai a ina na sanka kaji yanda kake ihu kana gigita mana mutane”. Ya ƙare mgnar yana yiwa Modibbo wani irin kallo mai cike da tarin mmki da kuma son nazartan abubuwa da yawa musamman kamaninsa. Shi kuwa Modibbo Cikin rauni da tsanananin tashin hankali da azabebben ciwon ciki Moddibo ya sanya tafin hannunsa ya dafe maransa muryarsa na rawa yace. “J Nine fa J A.J ɗinka kake cewa baka gane ba Innalillahi wa'inna ilahi rajiu'n J nine yau kake cewa baka sani ba?”. Akuma dai-dai lokacin cikinsa ya sake murɗawa da masifaffen ƙarfi cike da ɓacin rai Dr Jameel ya Kalli security kana yace. “Ku fitar min dashi”. Norses ɗin kuwa cikin alamun damuwa suka ce. “Dan Allah Dr muje ka duba matarnan”. Juyawa Dr Jameel Yayi Moddibo kuwa ganin haka yasa Cikin wani irin rauni ya kallesa muryarsa na rawa kana numfashinsa na fusga yace. “Jameelu nine fa aduniya Koda baza ka gane kowaba amma Ni da Ummi da Abba bamu cancanci kamanta damu ba kuma ko me yafaru da kai aduniya Ni dai da Ummi da Abba bamu cancanci ka ce baka gane muba A.J dinka nefa”. Yana gama faɗar haka ya yanke jiki yayi baya... *Zakusha Typing errors dan banyi editing ba, wani wurin zakuga kalaman a baude ko baibai* By *GARKUWAR FULANI**SAKAYYAH book 2... page 10* Na *Aysha Aliyu Garkuwa* *Dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn, masu cewa wai sun goda suga number'n nayine, ko kuma a'a bari dai in na shirya zan sake miki mgn, ko kuma yanzu dai kuɗin bai cikaba tukun sai sun cika, ko kuma a wanne gari kike, kai munyi nisa, toh in ba iyayiba ai duk nisan state da kike ba ruwan mota ba inda bazai kai mikiba, nake turawa ƴan ƙasashen wajema. Kuyiwa Allah da Manzonsa in dai in kinsan Baki shirya sayan kaya ba ku daina min mgnar ku bari sai kun shirya,kada kizo ki ɓata min lokaci a banza, wlh ni na tsani harkar karanta, duk bayani na gamayi in dai saya zakiyi ga kuɗin kaya ga account no ga numberta ai sai ki biya kawai kafin kimin mgn. Tunda dai ga alamominshi da duk illar da yakeyi na faɗi in kina dashi faƙat in babu kada ki wani zo kice min bayani dan ko kinzo iya bayanin da zan miki kenan* Alamomin infection sune kamar haka. Rashin sha'awa. Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma saduwa, da dai sauran abubudann ban lissafa. Sune manyan alamomin infection. Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi. Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin da kwaranya, zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa. KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin chronic infection ne yar uwa. INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai Maganin na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa kana dole ki nace masa da maganin set ɗin na 10k ne kuma maganin kala biyarne nasha da kala uku na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin dai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da baku iya bada tarbiyaba. Saboda yamayin garin yasa ina raba rabin set ɗin in sa miki komai rabi-rabi 5k amman set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 09097853276 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA. Da ƙarfi yayi baya ya zame luuuuu yana faɗin. “JJJ”.yana rufe bakinsa ya sume. Ɗaya daga cikin perciens dake zaune a reception ne yayi saurin miƙewa tare da kallon Moddibo dake kwance babu numfashi atare dashi yace. “Dr Jameel ya suma fa”. Ya faɗa tare da ƙara sawa kan Moddibo cike da damuwa yace. “Bawan Allah!,Bawan Allah!!”. Ina ko motsa wa Moddibo baiyi ba. Juyawa Dr Jameel Yayi tare da kallon security cikin fushi yace. “Kun sanshi?". Atsorace security ya kalli Moddibo dake kwance kana ya kalli Dr Jameel Murya na rawa yace. “Wallahi Sir munyi iya bakin ƙoƙarin amma mun kasa motarka na shiga shima ya shiga da ganin yanda yake tuƙi yasa nayi ƙoƙarin hanasa badan na kauceba bige ni zaiyi”. Ɗaya matar dake tsaye cikin tashin hankali tace. “Dr dan Allah katemaka min ƴata na cikin hatsari katemaki Rayuwar ta”. Jin haka yasa ya juya tare da take step zuwa inda Office dinsa yake mutumin dake tsaye kan Moddibo yayi saurin Kallonsa cike da damuwa yace. “Dr Jameel suma yayi fa a duba al'amarin sa shima yana bukatar temakon gaggawa”. Tsayawa Dr Jameel Yayi ya rasa shin me zaiyi cikin raunin matar dake biye dashi tace. “Dr ƴata dan Allah”. Ajiyar zuciya ya sauƙe kana ya kalli sauran Norses ɗin yace. “Ku kula dashi”. cikin sassarfa ya nufi Office ɗin sa yana shiga ya cire Jacket ɗin sa ya maƙala ajikin kujera ya fita kai tsaye Theater room ya nufa yana shiga ya samu angama shiryata kawai shi ake jira Atake ya fara aiki cike da tsananin ƙwarewa da iyawa na cikakkun likitoci ya fara mata C'S. Acan ɗakin da Moddibo ke kwance kuwa baki ɗaya Norses ɗin sunyi iya bakin ƙoƙarin su wajen ganin numfashinsa ya dawo amma abin ya faskara da alama ya tafi suma da wani ɗan ciwone dake tare dashi. Dr Jameel kuwa sai bayan awa ɗaya ya fito daga Theater room Agajiye ya fito domin mata biyu yayiwa Cs ɗin, Norses na biye dashi abaya tsaye ya hango Mahaifiyar Yarinyar atsaye abakin wajen kallonta yayi tare da sakar mata da murmushi kana yace. “Alhamdulillah ancire yaro yana lafiya kuma Insha Allah itama tana lafiya”. Cikin sauri matar ta sauƙe ajiyar zuciya kana da murmushi afuskarta tace. “Alhamdulillah”. Dai-dai lokacin Norses suka turo gadon matar na kwance akai wani Corridor suka nufa yanayin tsarin asibitin komai na musamman ne, ɗaya daga cikin Norse da sukayi Operation ne ta fito rungume da jariri kana ta miƙawa matar dake tsaye da murmushi afuskarta tace. “Alhamdulillah ga Baby boy nan lafiyarsa ƙalau”. Murmushi matar tayi kana tace. “Alhamdulillah Allah Nagode maka”. Dr Jameel kuwa kai tsaye Office din sa ya nufa cikin sauri Norse dake kan Moddibo ta ɗago ta kalli Dr Jameel da alamun damuwa afuskarta tace. “Dr har ka fito?”. Kai ya gyaɗa mata alamar Eh. Ajiyar zuciya ta sauƙe kana tace. “Sir Wallahi har yanzu fa mutumin bai farfaɗo ba Dr kazo ka dubasa nayi ƙoƙari Inje in Samu Dr Mubarak ya dubasa to kuma already ya tafi”. Numfashi ya fesar kana yaja siririn tsaki Ido ya zuba mata kana yace. “Ina Dr Eshaa?”. Cikin sanyin murya tace. “Itama bata nan tun Azahar ta fita tace suna da biki”. Dafe kai yayi kana yace. “Kenan ba Dr acikin asibitin?”. Cikin sauri ta girgiza kai tare da cewa. “A'a akwai perciens ne sunyi yawa akansa shiryasa nace basai na masa magana ba bari inzo wajenka”. Tsaki yaja kana yace. “Toh”,Yana ƙoƙarin sauƙa ɗaya daga cikin Norses da sukayi C'S ta kallesa cikin wani narkakkiyar murya tace. “Sir”. Cak ya tsaya tare da juyawa ya kalleta wani irin juya masa Idanu tayi tare da kashe masa ido kana ta hura masa kiss. Dogon numfashi yaja tare da ƙanƙance Idanunsa kana ya narkar da muryarsa yace. “Ohhh My Baby kasheni kike sonyi ko?”. Bai jira cewar taba ya juya ya nufi ƙasa yabi bayan Norses data kirasa kana ita kuma wacce ya kira da Baby ta biyo bayansa. Yana shiga ɗakin da Moddibo ke kwance ya tsaya ya zuba masa ido yana karewa fuskar bawan Allah da karo na farko kenan arayuwar sa ya fara Kallonsa, sai dai tabbas komai nashi baida banbanci dana Ibrahim, toh shin waye shi din. Ɗaya daga cikin Norses dake ɗakin ne tace. “Sir ataima ka mishi ya daɗe da suma fa yanzu kusan awa ɗaya da rabi kenan fa yana sume”. Nunfashi ya fesar tare da sunkuyowa kansa cike da tsantsar ƙwarewa da iyawa da kuma bijinta na ainihin ƙwarerren Likita wanda yasan aikinsa In and Out ahankali ya kamo tafin hannunsa ya fara murzawa kana ya kamo tafin ƙafarsa yana murzawa yana danna jijiyoyin tafin ƙafarsa yana murzawa da sauri ya kai kimanin minti goma yana murzawa kafin ya koma murza jijiyoyin bayan wuyansa ahankali ya sunkuya kansa ya ɗaura bakinsa akan hancinsa ya fesa masa numfashin tare da zuƙo nashi ahankali. Hannu ya miƙawa Norse dake gefensa cikin wani salo ta ɗaura tafin hannunta akan nasa ta riƙe tana murzawa. Ahankali ya juya ya kalleta kana cikin wani shu'umin murya yace. “Ruwa zaki bani ba hannun ki ba”. Yanayin da yayi magana kaɗai zai tabbatar maka da cewa shi ɗin shu'umin Namiji ne na ƙarshen zamani mai cike da shu'uman da sanin barikanci. Kai ta gyaɗa kana ta fita kai tsaye Office ɗinsa ta nufa ta ɗauko masa goran ruwa ta dawo ta miƙa masa karɓa yayi kana yasa atafin hannunsa ya watsawa Moddibo ruwan da ƙarfi dogon numfashi Moddibo yaja kana cikin wata raunan'niyar murya yace. “Ummi naga J ɗin mu Ummi J ɗinmu bai mutu ba Ummi ga Jameelun ki bai mutu ba”. Yayi mgnar da larabci kasancewar dashi ya sume a bakinsa. Baki ɗaya ido Norses ɗin suka zuba masa musamman wacce Dr Jameel ya kira da Baby wani irin kallo take bin ilahirin jikinsa dashi musamman Lips ɗinsa da yake tattarewa yayi pinch dashi. Dr Jameel kuwa ahankali ya ɗago Ido ya kalleta cikin wani narkakkiyar murya yace. “Ya dai Baby wani irin kallo ne wannan kada fa ki cinye sa yana kwance agadon asibiti”. Sai alokacin ta lura da kallon ƙurullan da take bin Moddibo dashi numfashi ta fesar kana ta narkar da murya tace. “Masha Allah kaga madaran kyau babu algus ga haiba da kamala”. Harara ya watsa mata cikin muryarsa dake ɗauke da kishi yace. “Ya fini ne?”. Kallonsa tayi kana ta kalli Moddibo tace. “Hmmm in dai kyaune da ƙasaita ya fika sai dai kuma ai kaine nawa kuma jaruntarka na sani”. Ɗaya Norse data kirasa ta watsa masa Harara kana ta taɓe baki. Moddibo kuwa ba tare daya dawo hayyacinsa ba ya cigaba da cewa. “Ummi ga Jameelun ki ki daina kuka Abba ga J ɗina na gane J ɗina”. Maganar Moddibo da Dr Jameel yaji shi yasa ya janyo hankalin sa ahankali ya sunkuya da kansa daidai kunne Moddibo yace. “Ikon Allah”. Moddibo kuwa Jin sautin Muryan ma sak ta J ɗinsa akunnensa yasa sannu Ahankali ya fara buɗe idanunsa domin ba zai taɓa mantawa da muryarsa ba akan Dr Jameel da har zuwa lokacin ke durƙushe kansa ya buɗe idanunsa cikin wani irin sauri ya yunƙura ya zauna Atsakiyar gadon kana ya janyo Dr Jameel ya fashe da wani irin kuka yayin da gaba ɗaya ilahirin jikinsa ke rawa. Lokaci ɗaya kuma jikin Norses dake ta faman rawan kai da zumiɗin ganin kyawunsa jikinsu yayi masifar sanyi ganin yanda Kamilin mutum kana Matashi mai jini ajiki ke kuka Dr Jameel ma Baki ɗaya jikinsa ya mutu ganin yanda mutum dake kiranshi da J ke kuka tamkar mace. Cikin rauni da tarin damuwa kana da kuka da yaci ƙarfinsa ya cigaba da cewa. “Alhamdulillah Allah Nagode maka Ubangiji ya cika min burina Allah na gode maka dama J kana raye?”. Ya ida maganar tare da janye jikinsa daga na Dr Jameelu ya tallafe kuncinsa still hawaye na bin fuskarsa kana muryarsa na rawa yace. “J”. Cikin sauri ya sake Rungume Dr Jameel Araunane yace. “Ummi! Ina kike? Yau ina Abbana? Ummi ina kuke ga J ɗina Ummi J ɗina bai rasu ba Ummi gawar wani aka nuna mana akace J ne Ummi J ɗina bai rasu ba Ummi”. Dr Jameel kuwa cikin sauri da tsoro ya janye jikinsa daga na Moddibo kana ya nuna sa da yatsa muryarsa na rawa yace. “Bawan Allah ni ban sanka ba nifa ba J ɗinka nan da kake faɗa bane”. Miƙewa Moddibo yayi ido cikin ido ya kallesa kana yace. “J nine kake cewa baka sani ba!?,A.J ɗin ka nefa”. Ya ida maganar kana baki daya ilahirin jikinsa rawa yake yayinda maransa ke cigaba da damƙarsa cikin rauni ya kalli Dr Jameel daya zuba masa ido kana yace. “A.J ɗinka nefa Amma kake cewa baka sani ba”. Ajiyar zuciya Dr Jameel ya sauƙe tare da fesar da numfashi cikin gaskiya da gaskiya yace. “Wallahi ban sanka bani ban taɓa ganin ka ba”. Cikin tsanananin tashin hankali tsoro da kiɗima Moddibo yace. “Innalillahi wa'inna ilahi rajiu'n J kaji tsoron Allah ka daina rantsuwa nine kake cewa baka sani ba J Moddibo kane fa Jameelu Nine zaka ce baka saniba!?”. Cikin yanayin rashin fahimta Dr Jameel ya Girgiza kansa kana yace. “Wallahi ban sanka ba ni ban taɓa ganinka ba”. Araunane Moddibo ya tsira masa idanu kana yace. “Baka Sanni ba J kace baka taɓa kallona ba?”. Ya ƙarasa maganar tare dasa hannu ya shafa jikinsa jin babu waya yasa yayi saurin kallon Dr Jameel yace. “Ina wayata?”. Araunane ya sake kallon yace. “J naji baka sanni ba domin Ni Aminine daya cancanci ka wurgar ko? to amma J Ummi fa Ummi ma baka santa ba?”. Kai Dr Jameel ya girgiza kana yace. “Wacece Ummi kuma?”. Zare ido Moddibo yayi Aƙiɗime yace. “Innalillahi wa'inna ilahi rajiu'n J Ummi mahaifiyar kace baka sani ba!?”. Ahankali Dr Jameel ya sunkuyar da kansa ƙasa kana ya ɗago ya kalli Moddibo yace. “Ni kuma Mahaifiyata?,Gaskiya dai inaga wannan kana da Lalurar ƙwaƙwalwa!”. Cikin sauri Moddibo ya zauna abakin gadon ya dafe kansa da hannu bibbiyu muryarsa na rawa yace. “J ni kake cewa ina da matsalar ƙwaƙwalwa yayi kyau J shin wani irin laifi muka yi maka aduniya da muka cancanci irin wannan hukuncin agareka me muka yi maka mai tsanani da zaka hukunta mu ta wannan hanyar”. Kallonsa kawai Norse din keyi cike da tausayawa. Cikin rauni ya cigaba da cewa. “J Ni kake jifa da kalmar cewa ƙwaƙwalwa ta ba ɗaya bane, to koma ƙwaƙwalwa ta takasance tana da matsala J rashinka akusa damu ne da kalmar da aka faɗa mana cewa ka rasune ya jefamu cikin wannan halin”. Kallon ikon Allah kawai Dr Jameel yake kana yana kallon yanda hawaye ke bin kuncin Moddibo. Cikin sanyi da rauni Moddibo ya cigaba da cewa. “J sannan koda na kasance mai taɓin hankali katari da gawarka da akayi da gawarka akace ka rasu shiya jawowa ƙwaƙwalwata matsala!”. Ahankali Dr Jameel ya matsa kusa dashi Asanyaye yace. “Bawan Allah ka nutsu ni bansan kaba ban san mekake nufi ba”. Cikin fushi Moddibo yace. “J ƙarya kake”. Miƙewa Dr Jameel yayi tare da ɗage kafaɗa yace. “Ok toh shikenan”. Ya ƙarasa maganar tare da ficewa Norses suka mara masa baya. Cikin sauri Moddibo ya mike ya fita kai tsaye wajen motarsa ya nufa ya ɗauki wayarsa ya dawo reception din ya kunna wayarsa dake ɗauke da hotonsa dana M Jameel ya nuna masa kana yace. “Yanzu wannan ka mantani ai gaka gani”. Kallon fuskar wayar Norses ɗin sukayi Wacce Dr Jameel ya Kira da Baby tayi saurin buɗe baki cike da Mamaki ta kalli Dr Jameel kana tace. “Iyee Dr da gaske fa kaine”. Harara ya watsa mata kana yace. “Kuma dai baku da hankali”. Ahankali Moddibo ya juya da fuskar wayarsa nan yaga takwas tara cikin sauri yace. “Yah salam banyi maghariba banyi Isha'i ba”. Sai alokacin Dr Jameel ya tuna da batun sallah kallon Moddibo yayi da duk kiɗima da ruɗu kana da gigita dake jikin mutumin amma ga mamakinsa sai ya juya ya nufi Masallacin dake cikin Hospital Kai tsaye Tap dake wajen Moddibo ya nufa ya ɗaura alwala har zai shiga Masallacin ya tsaya ya juya tare da kallon Dr Jameel da still Idanunsa ke kansa. Kai ya jinjina muryarsa na rawa yace. “Yayi kyau J nine kake cewa baka gane ba zan shiga Masallaci in faɗawa Ubangiji duk abinda ke damuna”. Ya ida maganar tare da shiga Masallaci nunfashi Dr Jameel ya fesar kana shima yayi alwala ya nufi masallaci. Yana shiga Masallaci yayi maghariba da Isha'i yana idarwa idanunsa suka sauƙa kan Moddibo daya tsira masa ido. Cikin sanyin murya da rauni Moddibo yace. “J Nine kake cewa baka gane ba”. Kai Dr Jameel ya Girgiza cikin gaskiya da gaskiya yace. “Wallahi bawan Allah Ni bansan kaba ban kuma gane kaba kadena cemin J Ni sunana Jameel”. Cikin sauri Moddibo ya katsesa kana yace. “Aina sani dama sunan ka Jameel ne”. Dr Jameel kuwa jin wayarsa na ringing yasa ya Mike ya fita kai tsaye cikin Hospital ya nufa duba matar daya mata Theater Yana shiga Moddibo yabi bayansa bayan ya gama duba ta yafita ya kalli Moddibo kana yace. “Yanzu ko inda zanyi aikin ma sai kabini har ciki?”. Jinjina kai Moddibo yayi kana yace. “Eh dole sai na bika J”. Cikin alamun gajiyawa Dr Jameel yace. “Toh kabarni mana ina sarara”. Kai Moddibo ya Girgiza cikin tsaresa da ido yace. “Ai tsakanina da kai babu sararawa sai lokacin dana danƙa ka ahannun Ummi da Abba”. Siririn tsaki Dr Jameel yaja kana ya juya yabar wajen kai tsaye Office ɗinsa ya nufa dai-dai lokacin Baby ta shiga. Tana shiga ta tsaya daga bayansa bayan ya zauna akan kujera cike da salo ta sanya tafin hannunta tashafa sajensa zuwa kan Lips ɗinsa. Cike da shu'uman ci ya lumshe Idanunsa cikin wata narkakkiyar murya mai tarwatsa lissafin mata yace. “Ohhhh My Baby don't kill me. Cikon Office muke fa, mu tafi gida Please I need you”. Shagwaɓe Murya tayi tare dayi masa fari da ido tace. “But Dr Ina da Nightduty”. Wani kallo ya bita dashi yana shinshina wuyarta kana yace. “Toh yanzu yakike so inyi”. Ido ta kashe masa tare da ɗage gira tace. “Duk yanda kace haka za ayi?”. Cike da tsanananin Mamaki Moddibo ke kallonsu Aruɗe yace. “J wacece wannan kuma kasan abinda kake yi kuwa?”. Cikin tsawa ya kalli Baby kana yace. “Ke ki sake shi baki da hankali ne?”. Juyawa Dr Jameel Yayi tare da kallon Moddibo Up anda down Cike da takaici yace. “Ya dai bawan Allah Meyesa kake shige min rayuwa da ƙudundunai ne?,Ko kuma dan kaga bansa security sun jefa ka waje bane?Ina ruwanka da ita?”. Araunane Moddibo ya kallesa kana yace. “J baka da hankali ne J mekake yi haka? Shin wace rayuwa ka jefa kanka aciki J?”. *Gembila* Acan Gembila kuwa adai-dai wannan lokacin Mommy ce zaune abakin gadon Khausar yayinda Khausar da Asma'u ke tsakiyar gadon cikin dariya Mommy ta gyara zaman wayar dake kunnenta kana tace. “Yau dai Ummi kiyi haƙuri nice na hana Asma'u dawowa kuma Khausar ce ta hana dan Allah kiyi haƙuri ki barta ta kwana, kinsan abokin kuka shi ake faɗawa mutuwa”. Murmushi Khausar tayi tana kallon Mommy. Still Mommy na Dariya tace. “Shiyasa nace bari in kiraki in Faɗa miki kuma ɗazu nayi ta kiran wayarki yana shiga ba'a ɗauka sai yanzun”. Acan ɓangaren Ummi kuwa murmushi tayi cikin yanayin sakin fuska da jin daɗi tace. “Laa bakomai ai lokacin da kika kira ina tare da Babansu ne kuma nabar wayar aɗakina muna tatauna batun Khausar ne sai yanzu dana shiga ɗaki naga miss call ɗinki na kira”. Murmushi Mommy tayi cikin jin daɗi tace. “Toh Nagode Insha Allah zamu kwana gobe zata dawo”. Khausar dake gefe tayi ƙasa da murya kana tace. “Mommy kice mata dan Allah goben ma sai da daddare zata dawo zamu sake yini”. Dariya Ummi dake jiyo sautin muryar Khausar tayi kana tace. “Ai kwana ya isa basai anyini ba”. Karɓan wayar Khausar tayi tare da langwaɓar da kai tace. “Dan Allah Ummi idan mun kwana mu yini”. Murmushi Ummi tayi tare da gyara rikon wayar tace. “Ku kwana dai sannan kuzo da wuri Ina son tattaunawa dake”. Kai Khausar ta gyaɗa kana tace. “Toh Ummi”. Sannan ta katse wayar. Miƙewa Mommy tayi kasancewar girkinta bisa duk kan Alamu cikin shirin tafiya side ɗin Lamiɗo take kallon Khausar tayi kana tace. “Toh kizo ki rufe muku ƙofa”. Kai suka gyaɗa atare suka miƙe da Asma'u suka bi bayanta kana suka rufe kofar. Zama Asma'u tayi akan 2sitter kallonta Khausar tayi ta shafa cikinta kana tace. “Asma'u mai za muci ne?”. Kai Asma'u ta girgiza kana tace. “Wani abinci zanci Khausar bayan kinsan Maganar daya kawoni nake so muyi amma tun yamma kin ƙi ki zauna muyi”. Langwaɓar da kai Khausar tayi cikin sanyin murya tace. “Shiyasa nake so mukwana kinga yanzu ma Mommy Bata nan zamu sake muyi maganar mu”. Jinjina kai Asma'u tayi tare da cewa. “Toh shikenan”. Ahankali Khausar ta shafa cikin tace. “Gaskiya yunwa nake ji kema kuma naga ɗazu bakici abincin sosai ba”. Ajiyar zuciya Asma'u ta sauƙe kana tace. “Toh shikenan muje kichen ɗin muga mai zamuyi”. Suna shiga kichen Asma'u ta buɗe freezer Khausar kuwa na tsaye gefenta ganin ɗanyen kifi yasa Asma'u juyawa ta kalli Khausar kana tace. “Toh muyi Marghi special mana”. Kai Khausar ta gyaɗa cike da gamsuwa tace. “Toh shikenan muyi”. Suna aikin suna taɓa hira cikin awa ɗaya suka gama kana suka soya chips aplate Asma'u ta zuba musu sannan Khausar ta zuba musu Tea cup biyu afalo suka zauna suna ci suna kurɓan tea suna cikin ci suka ji Knowking ahankali Khausar ta kalli ƙofar tace. “Waye”. Haiydar dake tsaye yace. “Nine”. Kurɓan tea Khausar tayi tace. “Toh lafiya har mun rufe kofa zaka zo kana mana Knowking?”. Murmushi yayi kana yace. “Naji ƙamshi yana ta buɗewa ne ta ko ina shiyasa nasan wani abu kuka girka Ni dai Ku sammin kawai yunwa nake ji dan nayi dogon hira”. Hararan ƙofar Khausar tayi tare da cewa. “Shegen kwaɗayi mutum yana nan da hanci kamar Mage duk abinda akayi baka ciki ma sai an baka”. Dariya Asma'u tayi tare da miƙewa tashiga kichen ta ɗauki Plate ta zuba masa sauran kana ta buɗe ƙofar ta miƙa masa har ta juya yayi saurin cewa. “Toh ni baza abani shayin bane”. Harara Khausar ta watsa masa kana tace. “Ohh Haiydar kinga Ni Ko Asma'u da ba kin fara bashiba”. Murmushi Asma'u tayi tare da juyawa ta koma kichen Haiydar kuwa gwalo yayiwa Khausar kana yace. “Oho dai abani”. Miƙa masa Asma'u tayi bayan ta zuba. Bayan sun kammala Asma'u tace. “Khausar mu dan watsa ruwa mana”. “Eh to ki fara shiga". Cewar Khausar dake gyara zamanta. Miƙewa Asma'u tayi tare da tattare Plate ɗin ta kai kichen kana ta dawo ta watsa ruwa bayan ta fito Khausar ma tashiga ta watsa tana fitowa ta bude Siff ta ɗauka musu sleeping dress riga da wando masu duhu ta miƙawa Asma'u ja sannan ita ta sanya fari. Kai tsaye falon suka fito Khausar ta kunna Tv ta rage Volume Anutse Asma'u ta juya ta kalli Khausar kana cikin sanyin Murya tace. “Khausar”. Ahankali Khausar ta juya tare da tattara duk kan nutsuwarta zuwa gareta tace. “Na'am”. Ajiyar zuciya Asma'u ta sauƙe kana tace. “Khausar wai Maganar da naji gaskiya ne abu ya kankama wai har an ɗaura aurenku?”. Numfashi Khausar ta fesar kana ta sunkuyar da kanta ƙasa cikin rauni ta riƙo hannun Asma'u ta mannasu da kumatunta ga mamakin Asma'u sai taga hawaye na zuba Shar-shar-shar akuncinta. Cikin sanyi da rauni Asma'u tace. “Haba Khausar daga na miki magana sai ki fara kuka ai mu abun farin cikine”. Ƙasa cewa komai Khausar tayi sai hawaye da take ahankali ta fara sheshsheƙa dake fita daga ainihin zuciyarta. Araunane Asma'u tace. “Haba Khausar kina kuka Ni kuma ya kikeso inyi kawai daga nazo muyi magana ta tsakanin mu sai ki fara kuka ai wannan abin farin cikine ba abin kuka ba”. Kai Khausar ta girgiza cikin rawan murya tare da ƙoƙarin hana kanta kuka tace. “Asma'u na amince ne saboda wasiyyar da Yah Jameel ya barmin kenan, amma ke kinsani kinsan waye Moddibo kinsan yanda tsakanina dashi yake kuma ni wlh banyi zaton da sauri-sauri haka zasu liƙa mishi niba”. Hawaye na bin kuncinta ta cigaba da cewa. “Bansan wace irin rayuwa zanyi atare dashi ba bansan wani iri zama zanyi ba bansan wani irin ƙakubalen zan fuskanta ba amma ina cikin taraddadi da tashin hankali Asmau”. Atake idanun Asma'u suka cika da hawaye cike da tausayin Khausar. Araunane Khausar ta cigaba da cewa. “Ranar ma abinda ya kaini gidanku kenan naje ne muyi maganar amma sai in rasa ta yanda zan fara maganar ta ina zan kama mgnar ma”. Cikin matsanancin kuka da tashin hankali tace. “Asma'u shin menene makomata Yah Jameel ya barni da nauyi mai tarin yawa inaso in wanzar masa da wasiyyar sa gashi ya kasantu to amman ni menene makomata”. Cikin rauni da tarin damuwa Asmau tace. “Khausar ki daina kuka in dai kin gamsu Saboda farin cikin Yah Jameel amakwancinsa kikayi to ki daina kuka na tabbatar da Yah Jameel yana raye ba zaiso kukan kiba”. Kasa da kai Khausar tayi hawaye na cigaba da zuba daga idanunta cikin zubda hawaye Asma'u ta cigaba da cewa. “In dai har kinyi haka saboda farin ciki da kuma Wasiyyar Yah Jameel ya bar miki toh kada kiyi Kuka Yah Moddibo ai Namiji, ke kuma macece, kuma zuciya tana son mai kyau tata mata ke kuma mace cefa cikekkiya mai ababen muradin dukkan namiji”. Ta sauƙe Ajiyar zuciya still Hawaye na bin fuskarta ta cigaba da cewa. “Ina da tabbaci Khausar ko Yah Moddibo muddin yaji wasiyya ce Yah Jameel ya bar miki sannan saboda wasiyyar sa kika ce kinji kin gani zaki auresa nasan bazai zalunceki ba muddin bai kyautata miki ba to bazai zalunceki ba”. Kai Khausar ta girgiza ta tare da ƙara danne sheshsheƙan Kukan ta haka ma Asma'u cikin sauri Khausar ta fara share mata hawayen fuskarta murya na rawa Asma'u tace. “Khausar ban san da wani irin baki zan miki godiya ba, Ubangiji Allah ya biya ki da mafi kyawun sakamako saboda wasiyyar ɗan uwana kika amince da mgnar duk da ba yayanki bane”. Cikin sauri Khausar ta sa hannu ta rufe mata baki muryan ta na rawa tace. “Asma'u meyesa zaki ce haka Yah Jameel kike cewa ba Yayana bane?”. Kai Asma'u ta girgiza kana cikin raunin murya tace. “Ba haka nake nufi ba Khausar”. Araunane Khausar tace. “Toh meyesa haka Yah Jameel Yayana ne kuma Malami nane sannan Al'farma ya nema ya haɗani da Allah da Manzon ranan rabuwa ta na ƙarshe da Yah Jameel”. Sai kuma tayi saurin rufe fuskarta da tafin hannunta kana cikin rauni ta cigaba da cewa. “Yah Jameel Yana Kuka fa Asma'u yake cemin Khausar nasa zaiyi wuya inyi tsawon rayuwa alokacin daya faɗa min hankalina ya tashi na gigice bansan lokacin da hawaye ya fara zubo minba”. Asma'u kuwa lumshe idonta tayi tana mai jin ƙaunar Khausar aranta. Cikin sheshsheƙa Khausar ta cigaba da cewa. “Ganin ina kuka sai ya fara yimin dariya yana cewa dan yace min zai mutu shine xan fara kuka ai bawai dan ya faɗa yana nufin mutuwa zaiyi ba, sannan yace min akwai Alfarma da temakon da yake nema awajena”. Ta lumshe Idanunta hawaye masu zafi suka zubo kana ta cigaba da cewa. “Yasa na mishi al'ƙawari koda bayan ransa zan cika masa wasiyyar Asma'u kuma nayi nasa al'ƙawarin idan har ban auri Moddibo ba kenan ban cikawa Yah Jameel Wasiyyar sa banyi masa taimakonba shiyasa nace Moddibo zan aura amma ke kin sani tsoron Moddibo nake hasalima babu wacce Moddibo ya tsana arayuwar sa sama dani kinsan shi baya sona ni kuma ina tsoronsa”. Cikin sanyi da son ƙarfafa mata gwiwa Asma'u tace. “Insha Allah ba zaki taɓe ba Ummi ma tayi farin ciki da wannan auren kowa kin sashi afarin ciki Insha Allah Ubangiji zai dawwamar miki da farin ciki agidan Auren ki”. Ajiyar zuciya mai nauyi Khausar ta sauƙe kana yace. “Ni dai zanyi wannan al'amarin saboda Yah Jameel ne kuma na yarda zan jure duk kan ƙunci, Haranta, Cin fuska, Tozarci, Cin zali da duk wani salon wulaƙanci da Moddibo zai min saboda cika burin Yah Jameel”. Asma'u kuwa kai ta girgiza kana tace. “Insha Allah ma ba zai miki ba da yardan Allah ba zaki ƙuntata ba rayuwa ba zata miki ƙunciba tunda Mommy ta sanya Albarka aciki komai zai tafi dai-dai”. Ta ida maganar tare dasa hannu tana share mata hawaye murmushi tayi ko kaɗan bata son ganin hawayen Khausar cikin son ƙawar mata da damuwarta tace. “Keda kike amarya wayasan amarya da kuka kuma amaryar ma ango mai tsada matar Yah Moddibo?”. Harara Khausar ta watsa mata da jiƙaƙƙun Idanunta da Eyelashes ɗinta suka sake zara-zara dasu sai kuma ta tura baki tace. “Ba wata amarya amarya ko kuma wahalalliya dai!?”. Dariya Asma'u tayi kana tace. “Ba wata wahalalliya amarya dai”. Cikin sanyi Khausar tace. “Hmmm Asma'u Ni dai hankalina atashe yake ina tsoron Moddibo bansan wani irin zama zamuyi ba”. A dai-dai lokacin kuwa Samira Sani ce, da Amina ke waya tana gaya mata batun auren MODIBBO DA Khausar, Ya Salam wannan labarin ya girgiza Samira, haka yasa bta cilla wayar bisa gado ma tare da ta katse kiranba. Da gudu ta nufi ɗakin Hajia Lami, tana shiga ta ganta zaune bakin gado da waya a kunne tane cewa. “Haba dai Hajia Bunayyah wanne irin aure kuma, innalillahi ya za'a mana haka muna nan muna shiri mun rasa nitsuwa dan jawo hankalin wannan yaro kuma azo ace wannan shegiyar yarinyar ya aura, ya zasu fito mana a bazata”. Sai kuma ta katse wayar tare da ruggume Samira da ta faɗa jikinta tana kuka wui-wui tare da cewa. “Mommy shike nan ni kam nayi batam ɓaka tamtam, ni ba budurcinaba, ni ba Modibbo ba, ni ba lafiyata ba ni da zunubin zina da boka, ga ruwa mai wari da ke bibiyata”. Ta ƙare mgnar da fashewa da matsanancin kukan da yasa Hajia Lami ruggume mata cike da takaici ta fara lallashinta. Acan Falon Lamiɗo kuwa kallon Mommy dake zaune gefensa yayi ahankali ya sauke ajiyar zuciya kana yace. “Ɗazun Alh Bukar suka zo maganar Amina da Naseeru to kuma har angama magana anbawa Naseer Amina since Ashirye suke nan da kwana goma suke so dan Ashirye suke”. Murmushi Mommy tayi kana tace. “A'a Masha Allah Abu yayi kyau Allah yasanya al'khairi”. Anutse Lamiɗo ya gyara zamansa kana yace. “Toh kuma tunda sakaranar yazo abakin gaba kawai za ahaɗa da ɗaurin bikin Khausar”. Saurin Kallonsa Mommy tayi Asanyaye tace. “Mai martaba da sauri haka?”. Kallon yanda tayi da fuska yayi kana yace. “Toh ke Meye damuwarki aciki?”. Cike da damuwa tace. “Toh Babu abinda muka shirya wa bikin nan fa”. Numfashi ya fesar kana yace. “Toh na saki ne ko kuma nace kishirya ne?,Ko cokali bansa ki siyawa Khausar ba kibar min ƴata Ni zan mata komai”. Ya ƙarasa maganar cike da kara, mutuntaka, da kuma dattako. Cike da kunya da jin daɗin karansa Mommy tayi murmushi kana tace. “Nagode Allah yasanya musu al'khairi duk abinda kace haka za ayi”. Murmushi yayi kana yace. “Haka nake son ji ke dai ki sanya Albarka acikin wannan al'amarin”. Jinjina kai tayi cikin sanyin murya tace. “Allah yasanya alkhairi”. *Morocco* Cikin fushi Dr Jameel ya watsa wa Moddibo Harara kana yace. “Haka kawai zaka zo kana takura min rayuwa dan bansa ankore kaba?”. Cikin wani irin yanayi Moddibo yace. “Korana?,Kasa akoreni J ni kake cewa zaka kora?J Bismillah in baka koreni ba baka amsa sunan ka Jameel ba”. Afusace Dr Jameel yaja hannun farkarsa yace. “Mu tafi Baby”. Cikin sauri Moddibo yabi bayansa kafin ya fita tuni Dr Jameel yashiga mota, Cikin sauri yashiga motarsa zaiyi reverse yaga wasu motoci biyu sun taresa dole sai anja daya daga ciki kafin ya samu ya fita Dr Jameel kuwa tuni yaja motarsa ya tafi. Da sauri Moddibo ya fito daga motarsa yace. “Waye wannan yazo ya tare min mota ta ina zan fita”. Dai-dai lokacin mamallakin Motar yazo cikin sanyin murya yace. “Ayyah Bawan Allah kayi haƙuri na ajiye mota abayan naka banyi tsammanin zan daɗe ba abu kawai zan karba”. Uffan dai Moddibo bai ce da mutumin ba yashiga motarsa yaja ya tafi sannan Moddibo ya shiga nasa yaja ya fita sai dai ba motar Dr Jameel ba labarinsa gefe da gefen Asibitin ya zagaya amma koda wasa baiga alamunsa ba. Komawa yayi da niyyar shiga asibitin security suka hanasa duk yanda yaso shiga sunƙi barinsa cikin takaici ya juya akalar motarsa kai tsaye Mouley Youssef Hotel Rabat ya nufa cike da tunani iri-iri, yana isa yayi Parking kana ya fito yashiga cikin harabar Hotel ɗin ya shiga reception kai tsaye ya wuce masauƙinsa yana ya sa key ya buɗe ya shiga bakinsa ɗauke da sallama Zama yayi akan 1sitter ya dafe kansa da hannu bibbiyu cikin sauri ya janye hannu ya ɗauki wayarsa ya kira Number Abba amma har ya katse ba adauƙa ba. Lokacin da kiran yashiga wayar Abba tuni yayi bacci miss call uku Moddibo yayi ganin bai ɗauka ba yasa ya haƙura ya jinginar da kansa da jikin kushin yasani koda ace J zaiyi ko wani irin basaja ne aduniya ba zaiyu ace anyi masa Aure Iyayensa basu sani ba kuma ga duk kan alamu ma wancan karuwa ce domin tafi kama da karuwai wannan ne ya fara ɗarsa mishi shakku anya wannan J ɗin shi ne kuwa a fili yace. “Ina inada tabbacin J na ba mazinaci bane, kuma bazai aikata zinaba, shin toh in ba J na bane waye wannan”. Kanshi ya daddafe da duka hannunsa yana mai rumtse idanunsa da ƙarfi da kuma ƙarfin yace. “No J bazai kasance haka, ina ba J ɗina bane kuma J na ko allura bai iya yiba ba abinda ma ya haɗashi da likitanci”. Yayi mgnar da cikekkiyar yaƙini da yarda da hakan sabida yanzu ya fara samun nitsuwa, ya gamsu kawai tsananin kamannine mutumin yake dashi da Jameel ɗinsa wanda hatta sautin muryarsu iri ɗaya ne da J dinsa. “Yah Salam. Allah mai iko to waye wannan ɗin". Yayiwa kansa tambayar da yake masifar son sanin amsarta”. *Gembila* Ɓangaren Asma'u da Khausar ma haka suka raba dare wajen hira har misalin ƙarfe uku suna zaune suna hiransu ta Aminai daga baya suka koma hiran makaranta wani abin idan sun tuna suyi dariya wani suyi murmushi musamman rigimar kwausar da Modibbo, rayuwa kenan shikenan rayuwar makaranta ta wuce kamar ba ayiba cikin murmushi Khausar ta gyara zamanta tare da kallon Asma'u kana ta ɗan tsuke fuska sai kuma tayi kasa da kai cikin juya murya zuwa irin ta Modibbo tace. “Ke uwar rawar kai”. Sai kuma taja tsaki tare da cewa. “Ko sunanafa baya kira wai ke” Dariya sosai Asma'u keyi tare da riƙe ciki, ita kuma Khausar baki ta ɗan taɓa kana a hankali tace. “Da jajayen lips inshi a wurin kamar balarabe da dunduniyarsa laushi kamar ta jariyai, gashin ƙeya kamar jikin Mage.” Cikin nunata da yatsa Asma'u tace. “Yah Salam ashe har haka akeson Ƴaƴana ban saniba”. Harara ta watsawa Asma'u tare da cewa. “Kamar yaya so”. Tafa hannu Asma'u tayi tana faɗin. “Toh fisabilillahi in ba soba mai ya kai hankalin da idanunki kan lips inshi harda ƙeyarshi duk yawan sa hulanshi, shin tukun nama ya akayi kika san dunduniyarsa da taushi, na shiga uku ashe Allah ya tsare bawan Allah da kin fyaɗeshi”. Cikin kauda kai dan sai yanzuma taji kunyar kalamaanta a hankali tace. “Ba wani nan kin dai san kawai ni ina son mai kyau, haka Allah yayini”. Ta ƙare mgnar tana lumshe idanunta, a hankali ta buɗesu ganin yadda lips enshi ke motsawa in yana mata masifa. Haka dai sukayi ta hira mafi akasari kan Modibbo ne yanayi tana kusheshi kushen da yake naɗe da cikekken yabon halittarsa da ɗabi'unsa. Washegari da safe Misalin shaɗaya bayan sun gama yiwa Mommy Komai suka shirya suka tafi gidan Ummi suna isa suka samu komai fes-fes ta gyara har ta gama girki. Ummi kuwa murmushi tayi ganin su yasa tace. “Yawwa ƴan al'barka tun ɗazu nake son zamu tafi gidan Abban Jameel nida Innayi, kuma gidan shiru Bashir ya tafi sabgogin gabansa”. Khausar na zama tace. “Ai haka suke Ummi haka ma Haiydar shegen yawo ne da yaran nan”. Kai Asma'u ta jinjina tace. “Haka suke kuma idan mutum ya fita na minti biyar su riƙa cewa shine yake yawo. Murmushi Ummi tayi kana tace. “Yau ɗauki wannan Asma'u ki ƙaiwa Innayi yanzu na leƙa na samu tana walaha”. Zare ido Khausar za tayi cikin sauri tace. “Innayin tana nanne?”. Da sauri Asma'u tace. “Ai tunda Yah Modibbo ya tafi Marocco ta dawo nan”. Ajiyar zuciya Khausar ta sauƙe ta koma ta zauna tare da faɗin. “Au”. Ahankali Asma'u ta jawo kular dake gaban Ummi tana buɗewa tace. “Yau kuma mai akayiwa Innayi?”. Kallon kulan Ummi tayi kana tace. “Tuwo nayi mata nasan tanason tuwo”. Kai Asma'u ta gyaɗa kana tace. “Ayyah aikam dai”. Ta ƙare mgnar tare da nufar ɗakinta da kular don nan innayi take. Anutse Ummi ta maida kallonta kan Khausar cike da kulawa tace. “Khausar”. Cikin sanyi ta ɗago kanta tace. “Na'am Ummi”. Ido Ummi ta tsira mata kana tace. “Ahaka za ayi zaman auren?”. Khausar kuwa da sauri tayi ƙasa da kanta batare da tace Uffan ba yayin da hawaye ke cika mata kwarmin ido. Ahankali Ummi ta sake kiran sunan da faɗin. “Khausar”. Shiru Khausar tayi sake kiran sunanta ta kuma yi. Still Bata dagoba numfashin Ummi ta fesar tare da cewa. “Khausar ɗago mana ki kalleni”. Ahankali ta ɗago Idanunta dake cike da ruwan hawaye cikin sauri Ummi ta girgiza mata kai kana tace. “Kar kiyi kuka Khausar insha Allah inaji Ajikina akwai al'khairi a alaƙarki da Moddibo Ubangiji Allah ya miki albarka”. Cikin rauni da zubda hawaye ta amsa da Ameen asaman laɓɓanta. Cikin rarrashi da son kwantar mata da hankali Ummi ta cigaba da cewa. “Sai kuma batun tsoro ki daina mutumin da kike ƙoƙarin kasancewa ƙarƙashin inuwar Aurensa ai bai canci irin wannan tsoronba, shi ba Dodo bane Aliyu da kike ganifa yana da mutunci, Kara, tausayawa, da kuma karamci tsoron da kike nunawa akansa ya tsananta”. Cikin sanyi ta girgiza kanta muryan ta na rawa tace. “Ummi baki sanshi bane ba fa”. Itama Ummi cikin sanyi tace. “Nasan shi mana Khausar”. Araunane Khausar ta girgiza kai cikin son Hana kanta kuka tace. “Ummi baki san saba yana da mugunta fa”. Kai Ummi ta girgiza kana tace. “Ba zai miki mugunta ba Khausar in Allah yaso ya yarda Babana bazai miki mugunta ba saboda kin masa duk kan halarcin duniya”. Lumshe Idanunta tayi cikin raunin murya tace. “Ummi baya sona ya tsaneni koda kallon fuskatane baya so tunda muke tare Amakaranta da zaran mun haɗu zai nemi laifin da zai lika min kawai dan ya dake ni”. Ta share hawayen da suka zubo mata cikin sanyi ta cigaba da cewa. “Ummi ina tsoron rayuwa dashi sannan kuma Ummi ina so in cikawa Yah Jameel burinsa Ina so ciki wannan al'ƙawarin dana ɗauka”. Ahankali Ummi ta matsa kusa da ita ta janyota jikinta ta Rungume cikin ƙarfafa mata gwiwa tace. “Kar kiyi kuka Khausar! Kada jiki tsoro! Kada ki damu ki daina tsoron Babana babu abinda zai Miki”. Ta ƙare mgnar dasa hannunta, amshi wayar Khausar tare da cewa. “Yanzu bani wayarki in sa miki number's, ko kinada ita?”. Cikin sauri ta jujjuya kanta. Ita kuwa Ummi cikin kulawa yace. “Toh bani wayar, in sa miki, yanzu dai kin san ke matar aurece, igiyoyin aurensa na kanki, banda yawan yawo, dukda dama nasan baku da yawan yawo". Ta ƙare mgnar da fara sa mata number Modibbo dan wayarta ba pin, tana gama sa number's ɗin ta miƙa mata waya. Amsa tayi tare da kife wayar bisa cinyarta. Ita kuwa Ummi da sauri ta kalleta jin tana cewa... Littafin SAKAYYAH na kuɗine ƴar uwa ki biya ki karanta cikin Aminci da salama 1k ne kacal 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA. Sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP NUMBER'N na 09097853276. Kana in tura miki shi kisha karatunki cikin aminci. By *GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 11* Na *Aysha Aliyu Garkuwa* *WOHOHO IN KAJI ANA ƘI GUDU TABBAS SA GUDU NE BEZO BA* _Ina kuke Ma'aurata masu sha'awar ganin sun zama taurari kuma fitilu a idanun mazajensu Uwar gida,Amarya,Tsakar gida,hadda tan kaɗen gida Shararriya kuma ƙasaitacciya data saba kawo muku nau'ikan sirrin sahihan magungunan ma'aurata wato *AYSHA ALIYU GARKUWA* Garkuwar Marubuta ayau ma ta dawo muku da Ingantattun magungunan mata masu kyau da inganci domin gyara kanki ki zamto tauraruwa a idanun mijinki...Muna da Ingantattun Abubuwa kamar haka_ :_Munada Garin mallaka, garin maɗi, garin Hakkin mayi, garin ɓelɗamhi Garin ilanwaddihi, Gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, Gumbar kolli mai kellin al'khairi, Gumbar Riɗi wato 3 in 1, Gumbar makwaranyi, Masin Maliƙi mai masifar ƙarfi da matse mace, ka masin Daɗi har Maɗigan Akwai, kwanon ƙasaitacciyar mace mai masifar kyau da ratsa jiki da samar da inƙantacciyar ni'ima yanada abubuwa masu kyau haɗinsa, Zumar goron tula mai masifar kyau, tsumin dabino, mai ratsa jiki, tsumin Riɗi mai ƙarfi, Furar Mata mai tsastsafo da ni'imantaccen damshi, Cida kaza, Ciccibi Abodi, Tsumin Ɓaure, tuwon ɓauren, kana akwai maganin sanyi sadidan, da dai sauransu...Se kuma fannin ƙamshi kasance da Shu'umin ƙamshi wanda ze gigita ƙwaƙwalwar Oga tare da jin ko wacce mace bata kaiba...._ _Shin ko kina da labarin Miskilinci da ƙasaitar Rayyan Naaan amma lokaci ɗaya ya zamto zautacce sakali akan soyayyar Jannart bakomai Jannart ta riƙe ba face sirrinkan gyara da kuma shu'uman humran da kulaccar sirri na Aysha Aliyu Garkuwa(Tubali) tabbas taga tasirin haka domin Naanunta ya zame mata tamkar bawa_ _Shin ko kinsan sihirtaccen haɗin da Aysha ke sha kenan ta zamto tauraruwa a idanun Hamma Yusuf(Miwasmiti)...Tabbas Mahmud ya zamto zautacce kuma makaho akan sauyayyar Bazawara wato khadijarsa duk da kuwa gashi da budurwa(Namiji Baya Kaɗan) ko kinsan hakan nada alaƙa da amfani da sahihan maganin da kuma shu'uman humran Aysha Aliyu Garkuwa??.Nasan ba zaka ku manta da irin kima da kuma darajar da Aysha ke dashi acikin Idanun Sheik Jabeer ɗin ta duk da kuwa shekaru sunja anma jinta yake tamkar budurwa 'yar sha bakwai(Garkuwa) sirrin hakan na tare da Ingantattun kuma sahihan magungunan Aysha Aliyu Garkuwa Wato Garkuwar Marubuta da kuma Ma'aurata na tabbata kunsan da cewa basirarta ba'a iya rubutun littafi ya tsaya ba hadda inganta rayuwar ma'aurata ta hanyar kawo musu Nagartattun abubuwa Ga duk wacce ta shirya saya seta tuntuɓi number ta 09097853276 muna iya tura kayan mu aduk inda kuke afaɗin Nigeria harma da ƙetare Dan Allah 'yar uwa idan baki shirya siyaba kada kiyi min magana muɓatawa kanmu lokaci...._ 🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🥰😘sai.kunzo. sayan na gari maida kuɗi gida, Araunane tace. “Ummi dukana fa yake sawa ayitayi kawai dan mugunta”. Cikin sassauta murya Ummi tace. “Khausar Rayuwar makaranta da ban, sannan rayuwar da zakuyi yanzu shima daban bazai da keki ba”. Kai ta girgiza still Hawaye na bin kuncinta tace. “Wallahi Ummi mugunune kobai dakeni ba, zai ta cin zalina, nasani koma mene zaimi. Allah zai saka min zan jure domin cikawa Yah Jameel Wasiyyar sa”. Ajiyar zuciya Ummi ta sauke cike da ɗan murmushi tace. “Kada ki manta Shifa ba jahili bane yana da ilimi kuma shi Modibbo mutum ne da yasan darajar ɗan Adam. dan haka ki kwantar da hankalin ki, kinji ki daina jin tsoron dubi yanda baki ɗaya kika rame nasan harda maganar nan yasa kika rame to ki cire abin ki sa a ranki abokin ne yanzu bawai malaminki ba”. Numfashi Asma'u dake fitowa ta fesar tace. “Ummi haka jiya ma tayi ta kuka da daddare nima tayi ta sani kuka”. Still tana jikin Ummi tace. “Kada kiyi kuka ki saki ranki rayuwar inci zakije kiyi. ki fara shirye-shiryen ki da zuciya ɗaya Insha Allah zakiyi al'fahari da wannan auren”. Cikin tura baki tace. “Ummi ni kuma wani shirye-shirye zan fara”. Ɗan murmushi Ummi tayi kana tace. “To ai dole kiyi shiri Khausar dudu yanzu saura kwana gomane dama abinda zai kaimu gidan Abban Jameel kenan”. Zare ido Khausar tayi tare da dafe ƙirjinta tace. “Kwana goma kuma Ummi da sauri haka dama dagaske ne?”. Cikin murmushi Ummi tace. “Dama da wasa kika ɗauka ne Khausar?”. Kai ta girgiza tace. “Bada wasa na faɗa ba Ummi amma kuma ai da anbari sai na gama karatuna”. Ajiyar zuciya Ummi ta sauke tare da riƙe tafin hannunta tace. “Karatu zakiyi agidan mijinki Khausar kada kiji tsoro kinji ko munyi magana ma da Mommy ki kafin ki iso, akwai wasu kayan turarukan wuta dasu Humra da kullaca, da dai wasu abubuwa da na saya miki a wurin AYSHA ALIYU GARKUWA, in sha Allah nanda kwana biyu zata gama haɗa miki kayan zasu taho daga Adamawa, tam ce ta gama komai dahuwar kazane bata gama da kuma zuciyar farin rago su sabida da rubutu ake haɗasu”. Shiru Khausar tayi batare da tace Uffan ba, sabida Allah ya sani batayi zaton da gaggawa haka za'ayi abinba. cikin dabara Ummi ta riƙa kwantar mata da hankali tana mata nasiyya sai da taga ta nutsu kafin ta Miƙe da nufin shiga ɗakin innayi ta kirata su tafi. Sai kuma ta gyara mayafinta juyowa jin Khausar na cewa. “Ina yini”. Murmushi tayi ganin innayi take gaisarwa, ita ma Innayin murmushi tayi ganin yadda Khausar ɗin ta sunkuyar da kanta. Cikin kula da kauna tace. “Lafiya lau kishiya ya gida". Guntun murmushi dake iya sama lebe Khausar tayi tare da miƙe ta kama hannun Asma'u suka nufi kitchen. Ummi kuwa ƴar dariya tayi tare da cewa. “Yauwa Innayi tunda kin fito tafi ko”. Gyara mayafi Innayi tayi tare da cewa. “Eh muje”. Nan suka fice suka tafi gidan Abban Jameel a sabuwar motar da ya sayawa Ummi. Asma'u da Khausar kuwa suka ci-gaba da hiransu. Suna na isa gidan Abban ta samu Malam Arɗo bayan sun gaisa Malam Arɗo yace. “Toh jiya da daddare Lamiɗo ya kirani yace biki za'a haɗa dana ƴar wajensa kuma sunce Jumma'a na sama nema suke so aɗaura auren kunga yau saura kwana takwas nema, toh yace za ahaɗa dana Khausar”. Jinjina kai innayi keyi cike da gamsuwa Malam Arɗo ya cigaba da cewa. “Sannan mun gama tattaunawa da Abban Jameel akan ayi kawai agama tunda dama Jameelu yayi ta jaddadawa cewa ayi ƙoƙari ayi shi cikin ƙanƙanin lokaci”. Gyara zama Ummi tayi kana tace. “Sosai ma ayi kokari ayi haka shiya dace”. Gyara zama Malam Arɗo yayi kana yace . “Sannan Alh Bashir yace kada ayi masa batun Auren”. Kai Ummi ta gyaɗa cikin gamsuwa, shi kuwa Abban Jameel gyaran murya yayi tare da cewa. “Innayi kada a faɗa masa fa, dan so nake muyi mishi ba zata”. Cikin gamsuwa Innayi ta jinjina kai tare da cewa. “Ai kuwa bazata kam suna da yawa kuma ɗin kanku akwai bazatar da zan muku. Tunda in an ɗaura auren kai mishi ita za'ayi ko?". Da sauri Abba yace. “Ni zan kai mishi ita”. Murmushi Innayi tayi tare da cewa. “A'a kada ka damu a gayawa dangin amarya su shirya yan rakiyar amarya da basu gaza goma”. Da sauri Ummi ta juyo ta kalleta tare da cewa. “A'a Innayi bafa ƙasar nan bane, har Marocco nefa, ya za'ayi ace har mutun goma ai ɗawainiyar zatayi yawa, wurin sauƙesu ma ai jidali ne”. Cikin sauri Malam Arɗo yace sosai ma kuwa. Abba kuwa ido kawai ya zuba musu. Ita kuwa innayi gyara zama tayi cike da yaƙini da kuma tabbaci tace. “Kada ki damu Ummin Jameel, ai tuwon girma miyansa nama, kuma in dai masauƙine koda Gambulan baki ɗaya zamuje bazata rasa masauƙiba. Kana kema zakije Asma'u, Abban Jameel Malam Arɗo, dama Lamiɗon kansa zaije”. Murmushi mai cike da nazari Abban Jameel yayi tare da tuno abubuwan da Jameel ya gaya mishi akan tarihin Modibbo da yace Innayi ta bashi. Cikin gamsuwa yace. Kada ki damu Fatima a gayawa mahaifiyar Khausar a samu mutun goma daga gefen dangin kausar na uwa da uba da ni kuwa zan gayawa Lamiɗo”. Kai kawai Ummi ta iya gyaɗa musu, domin abin ya bata mmki tunda Modibbo fa ya gaya mata kuɗin tickets insa na business class 1,303,000 suku tum toh fisa bilillahi wannan kudi ai yawa garesu ace kusan mutun goma. Jin Malam Arɗo yace. “Ai akwai economic tickets, kudinsa bazai kai hakaba ni dashi nake amfani duk inda nake zuwa”. Jin hakane yasa ta gane ashe mgnar zuci da tayi ya fito fili. Innayi kuwa kai ta jinjina tare da cewa. “In sha Allah dai ba abinda zai gagara”. Abba kuwa cikin nitsuwa yace. “Kayan lefenta kuwa nasa matar aminina Dr Ahmad zata haɗa komai, wata ƙil ya iso kafin muje". Da sauri innayi tace. “A'a a barsu sai munje can mu haɗa ai tunda zamuje da zuriyarta duk zasu gani”. Da sauri Ummu tace. “Ayi haka kuwa innayi a tafi da amarya ba lefe, ai za'ayi ta surutai”. Cikin jinjina kai innayi tace. “Barsu suyi lokacin sune”. Nan suka ci-gaba da tattaunawa yadda komai zai wakana. Tun daga wannan rana suka fara shirye-shiryen biki babu kama ƙafan Yaro. Aranan da daddare aka kawo kayan Auren Amina kaya sunyi kyau sosai su Hajiya Lami ne suka tarbi kayan Auren Bayan anwatse Amina ta kalli Samira dake gefenta tayi tagumi wacce baki ɗaya ta rame ta sauya ta dawo shiru-shiru. Kallon Samira tayi kana tace. “Samira wallahi da gaske kin fara wari dan ina jin warin”. Cikin zubda hawaye Samira ta kalleta Muryanta na rawa tace. “Allah Amina kina ji ko?”. Kai Amina ta gyaɗa cikin gaskiya da tace. “Wallahi Ina ji Amina sai kinji kamar warin Baragurbin ƙwai”. Cikin raunin murya tace. “Na sani dole za aji warin kawai Mommy na Idan na faɗa mata sai tace bata ji amma nasan dole za aji warin”. Yamutse fuska Amina tayi kana tace. “Gaskiya dai kam kina warin Baragurbin ƙwai wallahi ki dage ki koma wajen Boka ya baki magani”. Kai Samira ta Girgiza. Dai-dai lokacin Hajiya Bunayya ta shigo Harara ta watsawa Amina tace. “Ke dai Wallahi Amina baki da hankali amaimakon ki kwantar mata da hankali sai ki ƙara tayar mata”. Baki ta tura tare da kallon Hajiya Bunayya tace. “Mommy wannan ba maganar tada hankali bane gaskiya ne kawai ku koma wajen Boka Kar'uzu yayi ƙoƙarin nemo mata magani”. lokacin kuma Hajiya Lami ta fito daga toilet dake Bedroom din tace. “Boka Kar'uzu har yau bai dawo ba daga tafiyar da yayi nima jira nake ya dawo Inje ko shekara jiya naje ban same shiba. Cikin rauni Samira ta kallesu muryanta na rawa tace. “Ni dai da an haƙura da neman Magani awajen Boka Kar'uzu kawai anema min maganin Islamic medicine ko Allah zaisa adace”. Atare Hajiya Bunayya da Hajiya Lami suka ce me kike faɗa haka ki dai bari asake gwadawa agani. Shiru tayi ba tare da tace musu uffan ba. *Morocco* Motar Moddibo ce tsaye abakin Mouley Yussef Hospital Rabat kusan kullum sai yazo amma da zaran security dake bakin gate din ya ga shine zai ki buɗe masa yau kwana biyu kenan yana sintirin zuwa cikin sanyi jiki ya juya ya koma gida yana so ya faɗawa Abba to amma ta ina zai fara faɗa masa zaice Jameel ɗinsa ko kuma yaya zuwa wannan lokacin hankalinsa ya gama tashi ya rasa shin wani irin tunani zaiyi cikin wannan tunanin ya koma gida. Washe gari: alhamis haka ya tashi cikin matsanancin kasala saboda yanda aka kwana ana zuga ruwan sama gari yayi sanyi cikin damuwa da ciwon kasala da jin bugun zuciya ya kwana adaddafe ya tashi ya shirya kai tsaye Company ya nufa ya dudduba aikin da akayi zuwa yanzu gaba ɗaya angama daddasa Injinan da za ayi aiki dasu alissafinsu Insha Allah ranan Monday za afara bubbuga Nauikan, Abaya, Laffa, Jallabiya, Sallayu, blankets, Jakankuna, takalma za a cigaba da sarrafa kaya. Kai tsaye motarsa ya shiga har ya nufi gida sai kuma ya sinci kansa da juya alamar motarsa kai tsaye Mouley Youssef Hospital Rabat ya nufa yana isa bakin gate ɗin dai-dai lokacin da security ya buɗe wa wata mota gate wannan damar Moddibo ya samu yayi saurin cinna hancin motarsa ciki. Yana isa yayi Parking security na ganinsa yace. “You again”. Iya abinda ya iya faɗa kenan domin haiba da ƙwarjinsa yasa ba zai iya korinsa ba cike da nutsuwa Moddibo ya nufa cikin reception duk ido mutanen da Norses ɗin suka zuba masa suna kallon baiwar kyau nutsuwa da kamala da kuma ƙwarjini da yake dashi. Kai tsaye Office ɗin Dr Jameel ya nufa yana isa yayi Knowking ahankali idanunsa suka sauƙa akan Dr Jameel dake tsaye Atsakiyar office Rungume da wata Norse Yana kissing din sassan jikinta cikin sauri ya runtse Idanunsa tare da faɗin. “Innalillahi wa'inna ilahi rajiu'n Hasbunallahu wani'imal wakin,J wai wani irin sauyi ne yazo maka arayuwar ka”. Yayi mgnar cikin cushewar tunani duk da ɗabi'in wanda ake kira da Dr Jameel suna bashi cikekken yaƙinin cewa ba J dinsa bane wannan tsananin kamanceceniya ne. Toh amman kamanin da hatta muryarsu mgnar tafiyarsu komai iri ɗaya ne da na J ɗinsa yasa ya kasa amincewa kansa cewa ba J ɗinsa bane wannan. Cikin fushi Dr Jameel ya ɗago kansa ya kalli Moddibo kana yace. “Wai kai wani irin mutum ne tunda nace maka ba J ɗin da kake nema bane ka barni mana Meyesa zakayi ta bibiyar rayuwata?”. Cikin sanyi Moddibo ya kallesa kana yace. “Kaji tsoron Allah J! Shin wace irin rayuwa kasa kanka aciki J!? J mata ka fara bi ka maida kanka kamar kare wanda baisan abinda yake ba J yada ilimin ka zaka maida kanka haka cikin fushin Ubangiji kake so ka faɗa”. Cike da ɓacin rai Dr Jameel ya juya ya kallesa kana yace. “Anyi ɗin idan kana da iko ka hana nace maka Ni ba J ɗin ka ba kabarni inji daɗin rayuwata mana, jikinka ko jikina rayuwarka ko rayuwata matane dole in bisu inji daɗin rayuwata yoh akwai abinda ya kaisu daɗi ne”. Cikin takaici Moddibo yace. “J baka ji tsoron Allah ba da bakinka kake jaddada min aikin ka cewa zina kakeyi?”. Harara Dr Jameel ya watsa masa cike da gadara yace. “Anyi ɗin”. Dafe kai Moddibo yayi tare da faɗin. “Innalillahi wa'inna ilahi rajiu'n”. Cike da takaici Dr Jameel ya fisgo Norse din Wacce da alama ba musulma bace yana janyota ya manna bakinshi da nata. Cikinta sauri Moddibo ya runtse Idanunsa da ƙarfi ya kifa kansa da jikin bango yana karanta duk wata addu'a da tazo bakinsa cikin sauri ya juya ya fita cikin motarsa ya zauna kasa tabuka komai yayi sai hawaye dake kwaranyo masa cikin ransa yace. “Na gamsu wannan ba J na bane haƙiƙa ba Jameel ɗin Ummi bane. Amman wallahi nayi al'ƙawarin in Sha Allah, zan gyara masa rayuwarsa da yardar Allah zai zama tamkar J dina na baya in sha Allah zaici albarkacin kamaninsa da J ɗina”. Dr Jameel kuwa bayan sun gama aikata masha'arsu da wannan Arniyar ya shiga toilet yayi wanka yana fitowa yaji wayarsa na ringing Yana ɗaga wayar yayi Picking tare da kaiwa Kunnensa cike da girmamawa yace. “Hello Unclee da kanka kuma?”. Shiru yayi na wasu sekonni sai kuma yace. “Toh shikenan ba matsala yanzun nan kuwa ganin zuwa. Yana katse kiran ya gyara rigarsa tare da gyara zaman Necktie wuyansa. Juyawa yayi ya kalli Norse din cikin bada umarni yace. “Idan kin gama ki gyara min office ki rufe”. Cike da yauƙi tace. “Ok sir”. Yana fita yashiga motarsa yaja. Cikin sauri Moddibo dake zubda hawaye yabi bayansa duk inda ya juya akalar motarsa nan Moddibo yake bi shi kansa Moddibo baisan inda zaije ba kuma baisan me zaice masa ba, kuma baisan abinda zaiyiba. Amman haka nan yaji wani irin amintaccen nitsuwa da salama a ranshi. Haka nan yake jin farin ciki, tafiya mai nisa sukayi kafin suka wuce Sheikh Zayed hospital tafiya kamar na kimanin minti goma suka yi suka isa Fadar masarautar ƙasar Marocco baki ɗaya. Ta cikin jahar Rabat suna isa Dr Jameel Yayi Hong ganin motarsa yasa aka buɗe masa gate ɗin. farko yana shiga Moddibo ya mara masa baya tare da rumtse idanunsa da ƙarfi sabida harbawar da zuciyarsa tayi kamar zata haɗin ƙasa. Da sauri ya kuma buɗe idanunsa tare da sauƙesu can sama kan tambarin masarautar. Lokacin ɗaya yaji jikinsa ya fara tsuma, kana duk tsikar jikinsa ta miƙe tsaye. Da sauri ya kutsa kai cikin tare da bin Dr Jameel bamba to bamba yana shiga yaji zuciyarsa ta buga da Masifaffen ƙarfi wani irin tsuma yaji jikinsa nayi amaimakon yabi motar Dr Jameel da kallo sai ya kuma bin Cikin masarautar Da kallo daga kan dogon ginin zuwa shimfiɗeɗɗen kwalta da kuma yanda tsarin yake baki ɗaya ginin zagaye yake da bishiyoyin dabino ta ko ina masu tsawo, da sukayiwa illahirin ganinsa ƙawanya. Ahaka suka isa wani babban gate Dr Jameel yayi hong aka buɗe masa yana shiga Moddibo ya mara masa baya. Shi kuwa Dr Jameel sabida wayar da yakeyi yasa hankalin sa baya kai kan Modibbo ba. Sassayyan numfashi Modibbo ya saukeganin yadda hadiman ke zirya da hidima. Yayinda su kuwa Fadawa da hadiman basuma ga fuskarsa amman a zatonsu tare yaje da Dr Jameel shiyasa basu hana shi shigaba. Suna shiga gate na biyu suka isa dai-dsi kan wani RounAbout mai masifar kyau tsakiyar farfajiyar fadan. Yayinda hanyoyi guda huɗu suke zagaye dashi, kana gefe-da gefen ko wacce hanya bishi yoyin yan gajjerun dabino ne, masu ɗauke da yaya ringis a kai. Kana tsakanin, wanda yake miƙe da ta inda su Modibbo suka fuskanta kuwa wani babban baranda ne wanda yake da staps goma sha biyu, a staps ɗin forko Hadimai ne, guda biyu gefen hagu da damansa, sai kuma a steps na shida suma hadi mai biyu sai ana sha biyu su kuma hadimai bibbiyu ne hagu da dama, wata babbar ƙoface mai kyan gani da daukar hankali da kuma taswirar manomi a cikin kekkyawar gona. Daga nan cikin RounAbout ɗin kuwa a yalwace yake da shuke-shuke na dukkan samfurin kayyakin da ƙasar suke nomawa kasancewarsu manomane, daga tsakiya kuma Mutun butumin wani ingarman Doki da linzaminsan cikin ado na ƙawa kasan dokin kuma zagaye yake da Grass Capet sai kuma mutum-mutumun mutane biyu da fatanya a hannunsu sai na ɗawisu a gaban dokin. Sai kuma ƙanan tituna da suka rabu kusan kashi takwas da alamu duka cikin Masarautar yake daga saman RounAbout ɗin anrubuta Barka da zuwa Masarautar Mouley da Larabci. Daga gefe Dr Jameel Yayi parking yana Parking ya fito shima Moddibo ahankali ya ziro ƙafarsa ya taka ƙasa, da sauri ya rumtse idanunsa tare da dafa ƙahon zuciyarsa sabida jin yadda tsikar jikinsa ya tashi yammm tamkar wanda aka watsawa ruwan ƙankara atsakiyar hunturun sanyi. Cikin sauri Dr Jameel ya juya ya kallesa cike da mamaki yace. “Yah Salam biyoni nan kayi bawan Allah Meyesa zaka bini har nan? Kasan inane nan kuwa? kasan meya kawo ni nan? kasan me nazo yi? Nace kama san ina ne nan kuwa? Nanfa ba cikin asibiti bane”. Moddibo kuwa kasa cewa komai yayi saboda yanda tsikar jikinsa ke tashi baki ɗaya ya rasa yanda zaiyi sai kawai ya ƙanƙame jikinsa yana karkawar tamkar mazari. Cikin sauri Dr Jameel ya juya banyansu jin wata murya cikin karaji na cewa. “Jama'a ku lura *Rinƙas* ya kunce ina Sarkin dawakai yake? *Rinƙas* ya kunce jama'a ku kauceeeeh”. Cikin tsanani sauri fadawa da sauran jama'a dake zirya a tsakikar suka fara mannewa a jikin bishi yoyin dabinon domin sanin irin gagarumar illar da Rinƙas keyi a duk sanda ya kubce kuma babu mai iya sarrafa shi cikinsu sai sarki Dawaki ko Mai martaba Youseep Mouleey da kansa. Moddibo kuwa jin yadda ake gudu da kuma ganin yadda kowa ke neman mafaka ne yasashi cewa *Rinƙas* Yayi mgnar a fili a cikin ransa kuma ya kuma sake cewa. “Rinƙas a na”. Yayi mgnar tare da saurin juyawa sabida jin wani irin takun aukuwar ingarman doki lafiyeyye ya nufo kanshi gadan-gadan yana wani irin gigitaccen suƙuwansa da harba iska tare da barbaza gezan kwataccen dogon gashin dake kan wuyansa. Gab-gagab Gab-gagagab Gba-gab, ya nufosa haiƙan ƙadaran. Dr Jameel kuwa wani irin gigitaccen kara ya sake tare da artawa a guje, ya nufi kam ƙofar fadar. Yayinda gaba ɗaya hadimai da bayi kuwa duk suka ɗaɗdaura hannayensu a kai tare da rumtse idanunsu baki ɗaya sabida gaba ɗaya sun gama sadaukarwa sai dai a dauke nuƙurƙushesshen gawar Modibbo. Shi kuwa Modibbo juyawa yayi ya kalli gabas da yamma Kudu da Arewa na cikin masarautar gaba ɗaya jama'ar da ke ziryar duk sun manne da jikin bishiyoyin kai kace kadangarune. Wanda ke gefen damansa ya kalla yadda ya zare ido tamkar zai fiddasu waje. Bayanshi ya juya ya da sauri jin kukan wani mutun. Da sauri ya juyo kan zaburarran dokin da yaji an kira da Rinƙas ɗin da yayiwa farin sani a mafarkansa. Sai kuma ya kuma kallon dottijon da kallo ɗaya zakayi mishi kasan cikekken mahaukacine tubran. Rinƙas kuwa wani irin gigitaccen haniniya da sukuwa mai bada sautin takunsa mai jawo hankalin mutane, yayinda daga can baya kuma mai gadin sashin dawakanne ke ihu da kururuwa tare da yin mgn cikin tashin hankali yake cewa Modibbo. “Ka gudu! Nace ka gudu zai kasheka fa". Sai kuma ya ƙara ɗaga murya tare da cewa. “Sarkim Dawaki taimakon gaggawa”. Dai-dai lokacin kuma Rinƙas yayi wani iri-iri haniniya tare da harbin iska kana ya baza gashin kan wuyanshi tare da zura ƙafafunsa na gaba suka tafi suuuwwwh kan Modibbo. Shi kuwa Modibbo cikin tariyo yanayin da yake rayuwa da dokin a mafarkansa na tsawon rayuwarsa. Ya ture hular kansa tare da girgiza kansa yayi yadda dokin yayi, kana ya saita ƙwayar idanunsa, cikin tsakiyar idanun dokin. Tare da ɗaga tafin hannunsa na dama ya saita kan goshin dokin. Wanda hakan ne kuma yasa dokin sakin wani hargitstsen haniniyar da saida ta ratsa kunnuwan tsarki da tawagarsa dake cikin fadar suna zaman yiwa Sarki Jabeer Nuruddeen Gwadabe sallama dan yau yake shirin komawa Nigeria. Juyowa mai martaba sarki Youssef Muhammad Mouley yayi tare da kallon gefen da Sarkin Dawaki yake tare lunshe idanunsa wanda hakan kaɗai ya wadatar ya gane nufin Sarkin. A can waje kuwa gaba ɗaya jama'ar idanu suka zubawa Modibbo da Rinƙas suna kallon sarautar Allah, shi kuwa Modibbo. Lumshe idanunsa yayi tare da buɗasu cikin na dokin. Wani irin ɗaga sawu sama dokin yayi alamun sarawa da kuma cikekkiyar sanayya yayi Modibbo, kana yayi ƙasa dasu a hankali ya manna goshinsa da tafin hannun Modibbo. Shi kuwa Modibbo shafa sumar gaban goshin yayi tare da fesar da sassayyan numfashi. Mutumin dake gefen sane yayi wani irin sake baki tare da furta Yah Salam. Dan sai lokacin ya samu damar ƙarewa fuskantar Modibbo kallo. Dokin kuwa cikin nuna alamun shaƙuwa da sanayya mai tarin yawa, ya rinƙa karkaɗa jelarsa tare da baza gashin wuyansa da sakin haniniya kana ya fara zaga Modibbo tamkar maiyin ɗawafi. Shi kuwa Modibbo wani irin mataccen murmushi yake tare da jujjuyawa yana kallon duk inda dokin yayi. Saida ya zagayashi sau uku, sai kuma ya dawo gabanshi. A hankali ya sunkuyo haka yasa Modibbo sumbatar wuyan dokin. Dai-dai lokacin kuma sarki Dawaki ya buɗe ƙofar fadan ya fito da sassarfa ya fara taka steps din. Shi kuwa Modibbo ɗan buge goshin dokin yayi sai ga dokin yayi ƙasa a hankali ya kwanta tare da karkarɗa jelarsa alamun so yake Modibbo ya hau kanshi. Ya ilahi ya mujibatda'awato. Yah Salam, shine kaɗai abinda gaba ɗaya al'ummar dake kewaye da bishiyoyin suka fara faɗa tare da sauƙowa suka nufo Modibbo. Shi kuwa Modibbo gashin saman wuyan dokin ya kamo tare da ja, Haka yasa dokin miƙewa tsaye cike da biyayya. Shiko Modibbon a hankali ya lumshe idanunsa, sai kuma yayi gaba dokin na biye dashi tamkar raƙumi da akala. Duk da babu linzami a wuyan dokin. Shi kuwa Modibbo ido a lumshe ya juya gefen hagunsa ya fara tafiya yana mai kallon taswirar hanyar inda zaije ya ɗaure dokin na dawo masa filla-filla kamar yadda yake gani a mafarkansa. Wannan al'amari yayi masifar sa mamaki da kaɗuwa a zuƙatan al'ummar waje. Dr Jameel kuwa ido ya zubawa Modibbo. Yayinda sauran Hadiman kuwa gaba ɗaya hannun suka rinƙa ɗaurawa a ƙirzansu suna ɗan ronƙofowa kaɗan sunayiwa Modibbo wani irin gaisuwar ban girma. Sarki Dawaki kuwa cike da al'ajabi da ta'ajjudin ganin yadda wani ke sarrafa Rinƙas ban ya sani duk duniya shida Abualeey ne kaɗai ke iya sarrafa dokin wato sarki Youseef, ko Ibrahim Mouley baya matsowa kusa dashi, kana ya sani kusan mutum uku ya kashe a cikin masarautar. Hakane yasa ya fara sassarfa, amman ina ya kasa iso Modibbo da dokin domin shima da sassarfan yake tafiya ganin dokin na sonyin sukuwa. Kana gaba ɗaya mutanen kuma yuuuh sukayi suka bi bayan Sarki Dawaki domin al'ajabin wannan al'amarin. Tafiya mai nisa sukayi kana Modibbo yayi kwanan gefen yamma nan ma tafiya mai tsawo sukayi kana suka ɓullo kan wani ƙaton farfajiya wanda a ƙalla dawakai sun kai ɗari uku zuwa huɗu ke wurin. Duk inda ka wulga idonka iya ganinka dawakaine a wurin. Shi kuwa Modibbo wata yalwatacciyar hanya yabi tare da ratsa tsakiyar dawakan ya wuce. “Iko sai Allah”. Mutumin nan dake ya shelanta tsinkewar Rinƙas da gudu ya nufosu tare da maɗaukakiyar mamaki a fuskantar. Shiko Modibbon ratsawa ya rinƙayi har ya isa inda nanne tirken dokin. Ɗaureshi yayi kana ya juyo. Juyowarsa kuwa itace tasa numfashin Sarkin Dawaki kusan ɗaukewa a fili yace. “Yah salam”. Sabida ganin kamannin fuskantar Modibbo tayi masifar girzashi, kawai sai ya ɗaura hannunshi na dama kan ƙirjinsa ya ɗan rusunar da kai, yayinda gaba ɗaya sauran ma haka sukayi. Shi kuwa Modibbo ratsasu yake a hankali tare da bin hanyar da bata nan ya zo ba, tafiya kaɗan yayi ya ɓullo kan fadar. Wanda tuni wasu hadiman sun kuma maye gurɓin waɗancan da suka tafi wurin dokin. Jiyo alamun takun mutanene yasa ya ɗan juyo, ainkuwa zugar tawagar da ya barine suke biye dashi cike da girmama. Bai fahimci komaiba a cikin abinda suke mishi, kawai dai yana bin hanyoyin da ya saba gani a mafarkansa ne, hakan yasa ya fara taka steps ɗin. Da sauri wanda yake bakin ƙofar ya tura ƙofar tare da sa hannun sa ɗaya a ƙirji ya ɗan rusunar da kai, ɗai hannun kuma yayi masa alamun bismlillah ga hanya ka shiga. A hankali yake takun cike da kamala da haiba, ya kutsa kanshi cikin tamfatsestsen falo na al'farmar da ƙasaita. Wanda komai na cikinsa ja ne, sai ratsin baƙi, bisa alamu kalan tutar ƙasarsu ce. Babban falone wanda a ƙalla zai iya ɗaukan mutun sama da ɗari. Yana shiga Sarkin Dawaki na biye dashi a baya. Da sauri ya kalli gefen damanshi jin muryar yaron nan da suka haɗu a jirgi na cewa. “Alhamadullah Abeey kaga ga wanda nacema mun haɗu dashi a jirgi, mai kama da Ibrahim”. Faɗin hakane yasa duk suka kalleshi sai kuma suka kalli inda yake nuna musu. Da sauri wani Kekkyawan Mutun mai cikar haiba, kamala, haɗi da ƙasaita ya miƙe tsaye cikin shiga ta al'farmar dake nuni da shine Sarkin masarautar ƙasar Marocco. Miƙewarsa tsayence tasa dukkan sauran mutanen kama daga Waziri, Galafima, Wambai, Ɗan Maliki, Sarkin gida, Sarkin fada, dama gyara kimtsi Sarkin zagi kab suma suka miƙe tsaye cike da zubawa Modibbo idanu tamkar zasu ɗagashi sama da idon. Dr Jameel kuwa, muƙut ya haɗiye wani yawu mai haɗe da mmki dan jarabar neman mata shi bai barshi yayi wani tunani kan kamannin Modibbo da Ibarahim ba koma yace da kawunshi ba. Sai kuma yace. “Har nan”. Moddibo kuwa Jabeer bin Jabeer daya dawo gabanshi yana miƙa mishi hannu ya zubawa ido tara da bashi hannun. Shiko Jabeer jawoshi yayi har zuwa gaban Sarkin tare da cewa. “Ganshifa ko makaho ne ya shafa fuskarsa ya shafa taka ko ta Ibrahim yasan wannan mallakinmu ne shi, Abeey ba dama na gaya makaba”. Ya ƙare mgnar da kallon Sheikh Jabeer . Shi kuwa Sheikh Jabeer wani Gwauron numfashi ya fesar tare da yiwa Ɗan aminin nashi nuni daya zauna. Cike da kaɗuwa Sarkin Mouleey ya zauna kana yayiwa dukkan fada alamun su zauna. Haka kuwa duk suka zauna. Dr Jameel ne ya ɗanyi gyaran murya tare da rusunar da kai cikin ladab yace. “Ayi min izini in tashi zan shiga wurin Didi in duba Rahman". kai Sarkin fada ya gyaɗa masa tare da nuna masa hanya alamun yaje. Cikin sauri Dr Jameel ɗin ya miƙe da tare da kamo hannun wani ɗan yaron da bazai gaza shekara gomaba yace “Muje”. Ya ida maganar tare da jan hannunsa suka juya zasu fita. Da sauri Modibbo ya miƙe tare da bin bayan Dr Jameel. Cike da mmki ya tsaya ganin fadawan da suka zagayeshi da sauri kana sunkayi mishi zobe tare da baza manyan rigunansu. Suka tareshi baya iya ganin Dr Jameel. Cikin sanyin murya yace. “Yah haka Ku buɗe min hanya mana zan tafi”. Da sauri ya juyo jin Muryar Sarkin Zagi na cewa. “Gyara kimtsi bisa umarnin mai martaba kuyi mishi jagora sashi na musamman”. Kafin ya fahimci mai kalaman Sarkin zagin ke nufi, sai ji yayi anja hannunsa ba tare da an cire ƙawanyar da ankayi masaba, yaji sun fara tafiya dashi. “Ikon Allah wai na zaune ya daɗi". Shine abinda yake faɗi a ransa yana mai ƙoƙarin ɗago kanshi sama, wai ko zai samu yaga gabanshi amman ina. A hankali ya fesar da numfashi sabida tariyo masa da mafarkansa da kwakwalwarsa tayi masa. Taku yaci gaba dayi da bin sawun Sarkin gida dake jansa wanda ta cikin ƙaton falon sukabi ta wata babbar ƙofa, tafiya mai tsawo sukayi kana yaji sun fara hawa steps jim kaɗan kuma yaji sun ɓulo ta wata kusurwar, ɗan gajeren tsaki yaja. sabida jin tafiyarfa taƙi ƙarewa, kuma mutumin nan yayi mishi riƙon babban ɓarawo, ga ƙattin fadawa da suka zagayeshi. “Toh wai me haka”. Ya faɗa dai-dai lokacin da yaji, an ajiyeshi bisa wata ƙasaitacciyar kujera. Sai kuma yaga duk sun janye ƙawanyar da sukayi mishi kana suka juya suka fita. Da ido ya rakasu har suka je bakin ƙofa ga mmkinsa sai yaga mutumin nan da ya riƙo hannunsa yaja ƙofar da ƙarfi ya ruf.... Muje zuwa, wasa ya jiƙa, karatu dan aka biya kuɗin laranra Littafin yafi ɗadi ba haƙƙin kowa a kanki 1k ne fa kacal ki biya kada ki kiranta na sata 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP NUMBER'N na 09097853276 ki biya in tura miki littafin ki karanta abinki cikin Salam kana in saki a Group ɗin littafin kusha comments, By *GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 12* Na *Aysha Aliyu Garkuwa* *TSAYA! TSAYA!!! NACE ki TSAYAKO Sister's* duk wacce batayi anfani da sabulun mg's ba ko kit dinsu inamai shaidamuku anbarku acan baya domin duk wnd yajaraba mg's sai sanbarka duk wani Mai tantama Akan kayan gyaranjiki toh tabbas yacire sabulun mg's domin yahadu bakarya zegyarajiki yafidda dattin fata Dama duk wani matsalan fata duk Wanda kefama da matsalan fata walau pimples ko spot, sunburn acne,stretch mark dama dukkan wani prblm yajaraba mg's bi'iznillah komai zaizama labari bayan jikinku yy fresh zaisa jikinku yy smooth yadinga glowing, gawanda basa San anfani da Mai zaku iya using mg's batare da kunbukaci wani Mai ba🤗nd wanan new soap din💣ne,😯 bama cika Baki kujaraba kugane ma idanku, domin ance gani yakoriji Kuma siyan nagari maida kudi gida You can check pic👇for the soap reviews🥰 Soap price:4k maiso ga number's ɗin da zakuyi mgn bani AYSHA ALIYU GARKUWA, zakuyiwa mgn ba, gaban 👇🏻👇🏻👇🏻Ga ta inda zakuyi magana Whatsapp 08062991549 07046881166 07067210195 Call 08064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook: mg's skincare Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki sannan akwai na amare special Wanda inkinyi using baki Kuma bukatar kiyi Wani gyaranjiki domin keda kanki zaki shaida cewa fatar taki ta wanku tarwai😍08062991549 Munatura Kaya kowani gari dayardar Allah Amma delivery is not free Be part of the glow team😍karkubari abaku lbr👏 Cike da matsanancin mamaki Moddibo ya tsirawa ƙofar da suka rufe ido, toh shin me hakan yake nufi, gwauron numfashi ya fesar yayin da abubuwa da yawa suka riƙa dawowa cikin ƙwaƙwalwarsa, cikin kasala ya jingina bayansa da jikin kujeran kana ya buɗe manyan idanunsa da suka sauya launi. Ahankali ya shiga ƙarewa tsarin falon kallo, falone mai masifar girma da kyau tun daga farkon falon yake ɗauke da wasu lumtsa-lumtsan kujeru 4couner tun daga farkon Falon har ƙarshesa kujerune zagaye dashi ya kasance kalan Golden ne da ratsin milk kana da ɗigon Coffe ga wasu trust pillow kalan Golden da suka sake ƙawata kyawun kushin ɗin yayin da ƙasan falon ke mamaye da wani lallausan Darduma kalar Golden da ratsin milk kana da ɗigon Coffe daga can saman P.o.p kuwa wasu irin Gloves ne da akayi musu dising na ƙawa da alfarma, yayin da Labulayen suma suka kasance kalan Golden ɗin, daga tsakiyar Falon kuwa wasu stool ne masu azabar kyau guda biyu ɗaya daga farkon falon ɗaya kuma daga ƙarshe kuma jikinsu duk akwai ƴan ƙananan stoll guda huɗu, wanda za'a iya jansu, iya tsaruwa falon ya tsaru kana sai can gefen daga gefe kuma dinning area ne mai ɗauke da dining table shima komai goldie ne, sai daga gefen dama can wata ƙoface dake da ƙawanyar labule, hakama gefen hagu falo ne na al'farmar kai da ka gani kasan babu ƙaranta a cikin lamarin tsarin komai a fili zai nuna maka anci uban kuɗi a Masaarautar daga can tsakiya wani shunfiɗeɗɗen steps ne mai faɗi wanda ake shimfi tattausan Carpet na al'farmar busa alamun akwai wuri na musamman a saman. Cikin fesar da numfashi ya riƙa juya idanunsa lungu da saƙo na cikin falon, kafin ahankali idanunsa suka sauƙa akan wasu jerin hotuna masu yawa. Ware idanunsa yayi ganin wani kyakykyawan Matashi mai masifar kama da shi tamkar an tsaga kara babu abinda ya raba sa dashi yana cikin shiga ta al'farmar dake nuni da rainon masarautar ce. A hankali kuma ya dire idanunsa bisa hoton dake gefen. Wannan mutumin daya gani a fada ne amatsayin Sarki sai kuma wata kyakykyawa mata mai matsakaicin shekaru. Zazzafan Ajiyar zuciya ya sauƙe tare da maida idanunsa dake lumshe kan wasu kyawawan mata su uku biyu daga ciki zasu girmeshi ɗaya daga cikin kuma da alamun itace ƴar auta sai kuma hoton wani Kekkyawan jariri da aka ɗaura saitin cinyar Sarki, sai dai bisa alamu haɗa hoton akayi. Suna zagaye da iyayen nasu, sai kuma ya maida idanunsa kan hoton dake gaba... Cikin sauri ya miƙe tsaye murya ɗauke da tsananin mamaki da kaɗuwa gami da al'ajabi ya motsa Pinch lips ɗinsa tare da faɗin. “Innayi”. Ganin hoton Innayinsa ɓaro-ɓaro tare dana wannan ahalin duk da kuwa cewa alokacin tana da ƙarancin shekaru bai hanashi ganeta ba, ko dan yasan hoton a wurinta ne, dan tabbas tana da hoton wanda kuma hannunta ke riƙe da jariri fuskarta ɗauke da ƙayataccen murmushi wanda kuma ta sha faɗi mishi shine a hannunta a ranar da anka haifeshi akayi musu hoton. Yatsunsa biyu na yasa ya murza idanunsa ganin ko mafarki yake. Cikin bugawar zuciya yace. “Wannan fa innayi ce ba gizo idanuna kemin ba”. Cikin tsananin al'ajabi ya furta. “Ya salam Abun Al'ajabi”. Kafin ahankali ya ɗaga ƙafafunsa da yaji sunyi masa mugun nauyi ya nufi jikin hoton, yayin da ƙwaƙwalwarsa ke tariyo masa cewa tabbas Innayi nada wannan hoton awajenta. Da sauri ya dafe kansa tuno kalmarta agaresa da take cewa Kaje sai nazo. Hannunsa duka biyu ya Sanya tare da dafe kansa lokaci ɗaya abubuwa da yawa suka shiga dawo masa ƙwaƙwalwarsa kama daga abubuwan da yake yawan mafarkinsu, atsawon rayuwarsa wanda tunda ya shigo masarautar nan yake ganinsu ra'anul ayn. da kuma irin kalaman da Innayi ke masa wasu lokuta kana da tsananin kamanninsa da yaron dake jikin hoton da kuma Sarki wanda Babu bancin dake tsakaninsu wanda zai iya nuna cewa ba mutum ba ɗaya bane, sai dai shekarun da Sarkin yake dashi wanda shi kuma nashi basu kai haka ba kana hatta ƴan matan dake zagaye da hoton suna tsakanin kama dashi. Zazzafan Ajiyar zuciya ya sauƙe akaro na barkatai kana ya tsirawa farcen hannun mutanen dake jikin hoton idanu wanda baiyi fari tasss ba yayi kalan ruwan ƙasa-ƙasa wanda haka shima nashi yake. Kansa ne ya shiga juyawa cikin tsananin tarin mmki a zuciya yashiga jada baya yana tafiya da baya da baya har ya isa jikin kujeran da aka ajiyesa da farko kana ya runtse idanunsa kansa ya dafe da hannunsa na dama ya fara tunani. “Shin me yake faruwa dani? Me hakan yake nufi? Ina ne nan? Toh menene haɗina dasu? Meyesa suka kawoni nan suka rufe ni? Meye nufinsu? Shin ko dai mafarkaina gsky ne?.” Tambayoyin da yake yiwa kansa kenan. Cikin sauri ya janye hannunsa dake kansa ya shiga laluma aljihunsa da niyyar ciro wayarsa dan ya kira Innayi. sai yaji wayam iska ya furzar mai zafi tuno cewa ya barsu acikin amota... Acan cikin gida kuwa wani hamshaƙin falone me masifar kyau da tsari wanda yaji komai na more rayuwa daga can tsakiyar falon kuwa wata kyakykyawar Matace wacce take cikin hoton da Moddibo ya gani Hakimce akan wata kujera ta alfarma. Yayinda ƴaƴanta ke zagaye da ita a hoton, sunlma suna gefenta sai dai Ba Ibrahim kana babu Rahma, bisa alamu hira suke cike da shaƙuwa. Cikin nutsuwa Dr Jameel suka kutsa kai cikin falon da sauri yaron da Dr Jameel ke riƙe da hannunsa ya janye kana ya nufi gaban matar tare da riƙo hannunta da cewa. “Didi kin san wani abu kuwa". Cikin kula da so irin na kakannin a kan jikokinsu ta girgiza mishi kai tare da cewa. “Toh Sarkin fada, me ka gano kuma, dan na lura in kunzo dai kana son zaman fada”. Da sauri ya zauna gefenta tare da cewa. “Didi wlh yanzu na ga wani mai kama da Uncle Ibrahim sai kingani kamarsa ɗaya da Uncle Ibrahim. Sai dai shi yafi Uncle Ibrahim tsawo da kyau amma Didi babu abinda ya raba su da ace Uncle Ibrahim zai ɓata toh wlh wannan za'a ɗauka ya maye gurbinsa”. Cikin sauri da bugawar zuciya. Didi ta kalli Dr Jameel kana tace. “Jameel waye shi?Akan wayake Hakim ke magana?”. Ajiyar zuciya Dr Jameel ya sauƙe tare da zama akan Lallausan Darduman dake malale ƙasan tiles ɗin kana yace. “Kai Didi gsky nima abin nan yaban mamaki. Didi yau tsawon kwana huɗu kenan yake bibiyata bansan shiba amma tun ranan farko dana fara ganinsa yana min kama da wani sai dai na rasa da waye yake min kama ina ta tunani na rasa ganowa sabida gaba ɗaya lamarin shi ɗauremin kai yadda yake ta nuna ya sanni”. Sai kuma ya ɗan fesar da numfashi tare da gyara zamansa kana ya cigaba da cewa. “Na rasa dawa yake min kama baki ɗaya abin ya kwanta min akaina, sai yau da muka zo nan naga na kalli Fuskar Abualeey, sai na ga suna tsananin kama, sai kuma na tuni Ibraahim ashe dasu yake min kama kai kamanninsu da Ibraahim ya ƙazanta Didi shin wanene shi”. Cikin wani irin yanayi na tsananin al'ajabi da tsuman zuciya. Didi ke sauraransa yayin da ƴaƴanta Lalla Khadijah, da kuma Lalla Hafsat mahaifiyar Hakim wacce take aure a Mexico wanda zuwan kakansu Sheiyk Jabeer Nuruddeen Gwadabe Joɗa, ne yasa su zuwa dan ganawa da kakansu. Ido suka tsira Dr Jameel cikin son fahimtar wani abu. kana hadiman Didi kuwa dake can gefe sunkuyar da kansu sukayi Dr Jameel kuwa ahankali ya cigaba da faɗin. “Sannan kuma ashe ban sani ba yana bibiyata, har muka shigo gidan nan”. Nan ya kwashe komai tun daga haɗuwarsa da Moddibo har zuwa yau ya sanar mata... Kana ya ɗaura da cewa. “Sannan kuma Didi ɗazun da Abualeey ya kirani kan inzo in duba jikin Rahma ciwon cikinta ya tashi. Ashe ban sani ba yana biye dani sannan kuma shigowar da zamuyi *Rinƙas* ya ƙwace ya shigo cikin Masarauta Didi. zakisha mamaki idan kika ga yanda yake sarrafa Dokin nan”. Lokaci ɗaya Lalla Khadijah da Kalla Hafsat suka kalli juna, kana suka juyo cike da mmki suka kalli Didi. Da bugun zuciyar ta ya sake nunkuwa fiye da kaso tamanin cikin ɗari. Cikin fesar da numfashi ya cigaba da cewa. “Kuma kinfi kowa sanin mutum biyu ne ke kaɗai ke iya, sarrafa Rinƙas, ko Ibraahim baya iya zuwa ko kusa dashi. Amman shifa kai tsaye ya fuskanci dokin. Didi wlh al'amarin mutumin yayi masifar ɗaure min kai fiye da yanda kike zato”. Didi kuwa tun daga lokacin da Hakim ya faɗa mata yaga mai kama da Ibraahim zuciyarta ke bugawa har zuwa yanzu da Dr Jameel ya dasa ayar mgnar, cikin sauri ta juya ta kalli Lalla Khadija da Hafsat, sai kuma Rahma data fito yanzu ta kwanta gefenta Lalla Hafsat tana damƙe cikinta. cikin sauri Hafsat da idanunta ke waje ta kalle Didi kana tace. “Didi”. Murya cike da sanyi da bugawar zuciya Didi tace. “Na'am”. Sai kuma suka shiga kallon juna alamar maganar ta ratsasu. Dr Jameel kuwa batare daya lura da yanayin da suke ciki ba ya cigaba da cewa. “Allah Didi kamannin nasu har ya ƙazanta kamanninsa da Ibraahim is too hight har Abualeey da kansa abin ya jijjigasa kin kuwa ga Fada? yana shiga fa sai da kowa ya tashi tsaye”. Didi kam kallonsa kawai take bako ƙyaftawa shi kuwa Dr Jameel cigaba da cewa. “Kinga Jabeer bin Jabeer shima sosai yayi mamaki saboda naji yana cewa wai sun haɗu dashi ajirgi, dan sai cewa Abeey yake, Abeey ka ganshi ko babu abinda ya raba shi da Ibraahim kamannin yayi yawa, nacema zan faɗawa Didi kace kar in faɗa mata hankalinta zai tashi, gashi yanzu yazo har inda take Abeey wlh jininmu ne. Haka yake ta faɗa yana can yana ruɗe”. Cikin sauri da yanayin zabura Didi ta miƙe tare da kallon Jakadiyarta da kanta ke ƙasa kana tace. “Jakadiya maza je ki duba idan Mai Martaba na nan. Kice Ina son ganinsa cikin gaggawa. In kuwa yanada uzuri a fada, ina fatan ayi min iso”. Cike da girmamawa Jakadiya ta gyaɗa mata kai kana ta furta. “Toh”. Sai kuma ta juya cikin sauri ta juya ta fita Ahankali ta riƙa ratsa tamfatsa-tamfatsan falon har ta isa bakin ƙofar fadan wayam ba kowa alamar duk an watse. Cikin Sassarfa ta juya ta koma falon domin sanar mata... Acan ɓangaren Moddibo kuwa jin ana ƙwala kiran sallar Maghriba yasanshi motsa laɓɓansa yashiga bin kiran Sallar kana yayi addu'ar da Manzon Allah (S.A.W)ya koyar sai kuma ya furta. “Ya Salam, shin Mutanen nan me suke nufi dani, suna nufin ba zanyi Sallah acikin jam'i ba?”. Ahankali ya juya idanunsa akan wannan Corridor dake gefen damansa cikin nutsuwa yabi hanyar yayi tafiya mai ɗan tsayi ya hango wasu ƙofofi guda biyu gefen hagu da dama ahankali ya murɗa ƙofar dake gefen dama. “Ya Salam”. Ya furta asaman laɓɓansa ganin wani tsarerren falo ahankali ya taka ya shiga ciki. Sai kuma ya ɗan jujjuya kai, ƙofar dake kusa dashi ya nufa. Wanda bedroom ne a hankali ya murɗa ya shiga. Ƙofar bathroom ya sake murɗa yashiga, alwala kana ya fitowa. Jujjuya ya kai yayi cikin sa'a yaga darduma a shimfiɗe a wata ƴar kusurwa awajen alamar ana sallah awajen anutse yayi sallar Maghriba awajen kana ya cigaba da addu'oi har aka kira Isha'i, bayan ya idar ya fito falon farko da aka fara ajiyesa. Yana isa Idanunsa suka sauƙa akan dining da aka jera abinci kala-kala sai kuma ya juya kanshi hanyar shigowa nan yaga wasu hadimai guda uku maza suna tsaye. Ganinsa yasa sukayi saurin sunkuyar da kansu ƙasa kana suka ɗaura hannunsu aƙirji alamar Barka da fitowa. Cike da girmamawa ɗaya daga cikin su yace. “Ranka ya daɗe ga abinci”. Numfashi ya fesar kana ya tsira musu ido na second biyu tare da cewa. “Shin meyesa aka tsareni anan?”. Cike da ladabi da kuma Mutuntawa suke sake sunkuyar da kansu ɗaya daga cikinsu yace. “Kayi haƙuri Ranka ya daɗe Umarni ne daga mai martaba yace kada mu bari a buɗe maka ƙofa dukkan abinda kake buƙata akwai shi anan basai ka fita ba”. Cike da mmki ya kallesa kana ya lumshe idanunsa tare da fesar da iska mai zafi yace. “Akan me za'a rufeni a hanani fita bayan ina da abubuwanyi”. Cike da ladabi Hadimin ya sake sunkuyar da kansa wanda da alama shine babban su kana yace. “Kayi haƙuri In Sha Allah Mai martaba yana nan zai zo wajenka”. Batare daya sake furta komai ba ya koma ya zauna akan kujeran. Allah ya sani shi yama rasa shin wani irin tunani zaiyi abu ɗaya dai yana jin wata nitsuwa ta musamman a jikinshi da zuciyarsa. Anutse Hadimin ya sake biyo sa tare da cewa. “Bismillah ka matso ga abinci”. Kai ya girgiza duk da kuwa yunwa da yake ji amma yanayin da yake ciki bazai iya bari yaci abinci ba. Ganin haka yasa ɗaya daga cikin hadiman ya nufi jikin Frigde kana ya kawo masa Fruits tare da ajiyewa akan stool agabansa. Sanyayyar iska ya fesar daga bakinsa kasancewar sa mai son ƴaƴan itatuwa yasa ya miƙa hannu ya ɗauki apple ya ɗan fara ci ahankali... Yayin da hadiman suka koma baya suka ci-gaba da tsayuwar anutse ya ɗago manyan idanunsa dake lumshe ya kallesu kana yace. “Ku zauna mana”. Murmushi sukayi tare da faɗin. “A'a yallaɓai babu matsala kada ka damu wannan ai aikin mune”. Da mamaki yake kallonsu kana yashiga tunanin wannan al'amarin ya yake. Yana zaune yaga wani Hadimin ya turo ƙofa ya shigo yayin da wasu hadimai uku mata ke biye dashi hannunsu riƙe da manya-manyan Trolley suna shiga suka gaishesa cike da girmamawa kana suka nufi bedroom ɗin suka buɗe Weldrop suka shirya masa kayan kana suka fito Hadimai matan suka tafi suka bar namijin. Shi kuwa namijin cike da ladabi ya durƙusa gabansa tare da faɗin. “Mai martaba yace ayi maka sannu da zuwa, sannan yace afaɗa maka ka kwantar da hankalin ka ka shiga kayi wanka ga kaya an kawo maka ka huta zuwa anjima zai zo kugana”. Tunda ya fara magana Moddibo ke kallonsa jin ya dasa aya yasa shi faɗin. “Ina buƙatar wayoyina suna cikin mota akawo min ko kuma suzo muyi duk maganar da zamuyi zan tafi ina da abubuwan yi”. Cike da girmamawa Hadimin ya furta. “Kayi haƙuri In Sha Allah zan isar masa da saƙonka”. Kana ya miƙe ya fita... Acan cikin gida Side ɗin mai Martaba kuwa Didi ce ke tafiya cikin sasarfa yayin da hadimai biyu ke biye da ita hannu ta sanya ta buɗe ƙofar falon yayin dasu kuma suka tsaya daga gefe. Cikin Sassarfa ta ƙarasa shiga cikin falon Idanunta suka sauƙa akan Mahaifinta Sheikh Jabeer, Mijinta Sarki Youssef Muhammad Mouley, Waziri, Jakadiyar Sarki, Galadima cikin sauri da girmamawa Jakadiyar Sarki ta miƙa mata hannu alamar tazo ta zauna Kai ta gyaɗa kana ta zauna tare da kallon Mahaifinta wato Sheiykh Jabeer cikin sanyi da yanayin damuwa ta furta. “Abiey meke faruwa? Me nakeji? Kufahimtar dani na kasa fahimtar abinda Dr Jameel da Hakim ke faɗa min shin gaskiya ne”. Cikin sauri Jabeer bin Jabeer ya matsa kusa da ita tare da riƙe hannunta cikin ƙauna da shaƙuwa ta Yah da ƙani yace. “Didi ina ji ajikina ɗankine kuma tsatsonkine, ina ji ajikina wannan mutumin dana gani ɗankine wallahi domin babu abinda ya raba shi da Ibraahim kamanninsa da Ibraahim da kuma Mahaifinsa har ya ƙazanta. Didi dai-dai da faratunsa irin na ƴaƴan kine”... Aƙage ta matse hannunsa dake cikin nata kana idanunta cike da ruwan hawaye tace. “Toh waye shi? A ina yake? kununa min shi?, dan Allah kuyi gaggawan kaini garesa domin idanuwa sun ƙagu suyi tozali dashi haka zalika kunnuwana su ƙagu suji sautin Muryansa”. Gyaran murya da Sheiykh Jabeer yayi yasa ta dawo cikin nutsuwarta cike da kamala da tarin nutsuwa ya furta. “Fatima ki nutsu mana, ai komai yazo da sauƙi Bi'iznillahi ta'ala ɗan da muka rasa tsawon shekaru, in Sha Allahu yazo garemu nima kaina na gamsu wannan ɗankine tsatsonkine”. Numfashi mai martaba ya fesar tare da muskutawa kana ya furta. “Nima inaji ajika babu haufi babu shakka ko tsoro wannan ɗana ne jini nane Abeey yaron nan Aliyu nane babu haufi jikina da jinina da zuciyata sun shaida min”. Sai kuma ya maida kallonsa kan Sheykh Jabeer kana yace. “Tabbas wannan al'amari ya girmama sai dai kuma yanzu saboda idon Fada da kuma yadda al'amarin yaja hankalin mutane yana buƙatar sirri”. Kai Jabeer bin Jabeer ya jinjina tare da sake tuno kamannin Moddibo da kuma Ibraahim Sarki Youseep Muhammad Mouleey kuwa numfashi ya fesar kana ya cigaba da faɗin. “Ga kuma yanda ya shigo ya iya sarrafa *Rinƙas* yaja hankalin mutane gaba ɗaya sannan kuma muna buƙatar tabbatarwa da shi kan al'adun masarautar da sanar dashi dukkan abinda ya dace, dan haka sai zuwa tsakiyar dare yanda hankalin mutane duk ya kau zamu shiga wajensa dan bincike da tabbatar wa”. Kai suka jinjina cike da gamsuwa da kalamansa sai kuma ya maida idanunsa kan Sheykh Jabeer tare da faɗin. “Abeey Wallahi wannan yaron ɗanane babu ma wani batun tabbarwa inaji ajikina ɗanane tsatsonane ɗanane da muka rasa tsawon lokaci”. Cikin fesar da numfashi Sheikh Jabeer yace. “Ka kwantar hankalinka Youseep na sani amma akwai buƙatar bincike akwai buƙatar mu san wani abu”. Kai ya jinjina kana yace. “Toh shikenan”. Kasancewar Sheykh Jabeer abokin Mahaifinsa Muhammad Mouley ne yasa baya iya yi masa musu. Galadima da tunda aka fara magana bai ce komai ba, sai yanzu ya fesar da numfashi kana yace. “Tabbas nima inaji ajikina wannan tsatson mune saboda inba haka ba bai isa ya sarrafa *Rinƙas* ba sannan kamannin nan yayi yawa kana ku kalli yanda yake bin taswiran gidan nan tamkar yasan wuraren, wannan yasa nakeda tabbacin da wuya ace akwai wani abinda bai saniba na al'adunmu sai dai abin tambayar shin taya hakan yakasance”. Kai suka jinjina cike da gamsuwa kana suka cigaba da tattauna maganar daga haka suka tashi daga taron. Yayin da Didi kam daren wannan ranan haka ta suku-ku baki ɗaya zuciyarta da nutsuwarta ya tafi izuwa ga ɗouki da kuma mararin son ganin yaron da akece yana tsananin kama da Ibrahim ɗin ta koda kuwa abincine ta kasa ci. Acan ɓangaren Moddibo kuwa yana zaune a inda yake batare daya motsa ba bare kuma yaci abinci baki ɗaya abin duniya ya ishesa abubuwa goma da ashirin sun haɗe masa, tarin tambayoyin a kansa sama da dozin wanda innayi kaɗai yakeson ji da ganin yayi mata su, ahaka ya cigaba da zama kafin daga bisani wata zuciyar ta yanke shawarar ya tashi koda zai iya samun wata ƙofa ta baya da zai fice. Ahankali ya miƙe tare da kallon gefen daman sa inda ya shiga yayi alwala kana ya kalli falon daga gefe ya hango wata ƙofa ahankali ya fita idanunsa suka sauƙa akan wani falo na daban shima still yana ɗauke da ƙofa hagu da dama murɗa ƙofar yayi ya fita anan yaga wani ƙofa hagu da dama sai kuma wani step daga tsakiyarsu daga can sama shima kofa ce hagu da dama... Hadimansa kuwa ganin ya fita yasa suka shiga taka masa baya tunda basu da ikon hanasa cikin tsuke fuska ya kallesu, su kuwa cike da girmamawa ɗayansu yace. “Ranka ya daɗe ko akwai abinda kake buƙata?”. Girgiza kai kana yace. “Um-um babu abinda nake buƙata”. Kai suka gyaɗa tare da faɗin. “Toh”. Tunda basu da ikon hanashi tafiya. Cike da a nitsuwa yake tafiya har ya haura step ɗin yanda ƙasan yake haka zalika saman yake komai na ginin iri ɗaya ne sai dai tsarin Furnitures ɗin ne suka banbanta. Kasancewar suna saman daga gefen dama komai White & Sky blue kalar Sararin samaniya sai kuma daga can gefen Hagu komai na cikinsa ya kasance Jane da ratsin fari haka nan yakeji kamar anayi ma shi jagorane. Cikin fesar da numfashi ya koma kan step ɗin ya tsaya a Balcony yana mai cigaba da kallon tsananin kyau da tsaruwan wajen tun da yake a iya tsawon rayuwarsa bai taɓa kallon falo mai masifar girma da kyau irin wannan ba. Ahankali ya ɗaga idanunsa sama anan ya hango ainihin tsakiyar Fadan. Babbar Fadace mai masifar kyau da girma akwai wurare daban-daban yayin da Part-part sunfi aƙirga iya inda idanunsa ke iya hangowa Part-part ne ashimfiɗe sai kuma hadimai da yake hangowa suna zirga-zirga wanda bazai iya ƙiyasta yawansu ba, ga wani irin wuta mai haske da ƙyalli daya haske ko ina na cikin fadar tamkar rana kana ga bishiyoyin dabino da mijin gwanda wanda duk ta inda ka cilla ido suke rausayawa sai zurga-zurga Hadimai keyi. Ahankali ya juya bayansa daga gefe nan idanunsa suka hango wani garden Mai azabebben kyau daga can bayan Garden ɗin kuwa wani Swimming pool ne dake ɗauke da ruwa Sky blue ga wasu fararen kujeru kaman resting Chair dake gewaye da wajen kana daga ƙasa su kuwa Grass Carpet ne da yayi dark blue Mai azabar kyau yayin da wasu irin tsuntsaye masu kyan gani da daɗin sautin murya ke shawagi awajen wanda da alama saboda ƙayatarwa aka ajiye su... Ya ɗauki tsawon lokaci yana kallon wajen haka nan ya tsinci kansa da son ganin wajen domin kallon wajen yatuno masa da Gembilan sak yanayin tsarin gidansu haka wajen yake sai dai tsarin wannan ba suda yalwan Furanni haka kawai aransa yaji da ace za'a bashi dama zai ƙawata Ilahirin Fadar da Furanni saboda arayuwar duniya babu abinda ke sashi farin ciki kamar yai ta kallon Furanni har misalin 11:30 yana tsaye awajen kafin ahankali ya motsa ƙafafunsa jin sun gaji da tsayuwa kana ya gangaro ya dawo cikin ainihin falon da aka kawo sa... Yana shiga falon ya zauna akan kujera tare da lumshe manyan idanunsa dake lumshe yana mai sakin ajiyar zuciya akai-akai. Zaman sa babu daɗe wa kamar misalin 12:00 yaji ƙaran ƙofa an buɗe. Jin ƙaran buɗe ƙofa yasa ya buɗe Idanunsa dake lumshe kana yabi wajen da kallo... Da mamaki yake kallon Jabeer bin Jabeer da suka haɗu ajirgi kasancewar shine agaba. Jabeer bin Jabeer kuwa cikin ƙaguwa ya maida idanunsa kan Didi da Lalla Khadijah da Hafsat ke gefenta, tare da cewa. “Didi shigo kiganifa, Didi dan Allah ki ganshi da kyau fa”. Sheikh Jabeer, Sarki Youseep Muhammad Mouleey, Waziri Galadima, Sarkin Dawakai, Jakadiya, Mahaifiyar Sarki Niyna Lalla Khadijah da Lalla Hafsat sai kuma Rahama dake can biya tana biyosu da sassarfa tare da faɗin. “Didi ku jirani mana”. Su kuwa cikin nutsuwa suka shiga cikin falon. Suna shiga Moddibo ya zuba musu ido cike da mamaki yake bin Didi da Abualeey da wani irin amintaccen kallo yana mai jin wani irin yanayi na ratsa mishi zuciya a kansu haka nan ya gaza janye idanushi a kansu sai bugun da zuciyarsa keyi. Lalla Khadijah da Hafsat kuwa ruggumeshi sukayi tare da sakin wani sassayyan kuka, wannan na gefen dama wannan na gefen hagu, Rahama kuma na isa, sai kawai ta kifen kanta bisa guiwowinsa tare da faɗin. “Yah Aleey laisa leeh misluka abadan, ana uhubbuki hubban azeeman”. wani irin amintaccen nitsuwa ne yaji yana ratsashi, wanda yasa baisan lokacin da yasa tafukan hannunsa yana sharewa Lalla Khadijah da Hafsat hawayeba. Su kuwa Khadijah da Hafsat sai kuma suka ɗan janye jikinsu tare da ruggume juna cike da tsananin farin cikin. Ita kuwa Rahama cikin yanayin shogwaɓar ƴan auta take ɗan kuka tare da cewa. “Yah Ibraahim ina kake kazo kaga Yah Aleey na ya fika kyau daga yauma niba ruwana da kai”. Dan fesar da numfashi Modibbo yayi tare da sa hannushi yana ɗan shafa bayan Rahama alamun tayi shiru. Sarki Youseep Mouleey kuwa cikin kamala ya zauna bisa kujera kana Sheikh Jabeer ma ya zauna gefensa yayin da Galadima, Waziri, Sarkin Dawakai, suka zauna a ƙasa. Amintattun Hadiman dake biye dasu kuwa daga can baya dasu suka zauna. Jakadiya kuwa idanunta akan Moddibo ta saki yalwataccen murmushi mai cike da zallan farin ciki kana tace. “Masha Allah nesa ta matso kusa abin nema ya samu”. Moddibo kuwa idanu ya zuba musu baya ko ƙyaftawa ganin Jabeer bin Jabeer ya zauna aƙasa gasu Galadima sai shima ya zamo daga kan kushin ɗin ya zauna akan Carpet tare dasa hannunsa yana sharewa rahama hawaye. Yayin da yake kallon Sheikh Jabeer cike da mamaki kasancewar ya masa farin sani domin yasha zuwa wajensa a Adamawa sai dai baya samun haɗuwa dashi cikin tsananin mamaki ya motsa laɓɓansa tare da faɗin. “Sheikh Jabeer”. Sheikh Jabeer na kallonsa tare da mamakin kiran sunan sa ya furta. “Na'am. Ka Sanni ne?”. Ware idanu Moddibo yayi kana ya jinjina masa kai cikin sanyi Murya da yanayin nutsuwarsa yace. “Farin sani ma kuwa shekaran Kur'anin dana rubuta na farko kusan uku awajenka wanda na rubuta daga baya kuma yayi cika shekara ɗaya awajenka amma har yanzu ban samu an dubasuba. Batare da Sheikh Jabeer ya janye idanunsa daga kansa ba yace. “Menene sunan ka”. Moddibo kuwa ahankali yace. “Sunana Moddibo daga Taraba nake tura maka wanda aminina Jameel Bashir Mai Dala yake kai maka”. Baki ɗaya falon ya sake yin shiru baka jin muryan kowa sai na Moddibo da Sheikh Jabeer yayin da Didi da Sarki Youseep Mouleey kuwa jikinsu ke wani irin tsuma aduk lokacin da Muryan Moddibo ya ratsa kunnensu. Kai Sheikh Jabeer ya jinjina kana yace. “Toh menene cikekken sunanka ai Moddibo ba sunan yanka bane?”. Lumshe idanu Moddibo yayi tare da buɗe su kana ya shafa sajensa a hankali yace. “Sunana Aliyu Youseep Muhammad Mouleey”. Cikin matsanancin mamaki daya sake mamaye zuciyoyinsu da tabbatar musu lallai babu haufi jininsu ne, akaro na barkatai suka juya suka shiga kallon junansu da ƙyar Sheikh Jabeer ya furta. “Kace me sunan ka?”. Ahankali Moddibo ya kuma motsa laɓɓansa tare da faɗin. “Sunana Aliyu Youseep Muhammad Mouleey”. Cike da matsanancin mamaki daya daki zuciyoyinsu suka haɗa baki wajen faɗin. “Ikon Allah sunan ka kenan?”. Kai ya gyaɗa yana ɗan ciza lips ɗin sa na ƙasa ya furta. “Eh sunana kenan?”. Ahankali Sheikh Jabeer ya furta. “Ikon Allah toh waye mahaifinka”. Araunane ya jingina bayansa da jikin Kujeran kana ya girgiza kai tare da lumshe idanunsa yace. “Babana ya rasu!”. Da sauri Lalla Khadijah tace. “Wlh mahaifinka na raye gashi nan a gabansa kusa da kai”. Cikin Sauri Didi ta katse Khadijah ta hanyar daga mata hannun, kana ta juyo ta kalli Modibbo zuciyarta na cigaba da bugawa da karfi tamkar zai fasa ƙirjinta ya fito ta tace. “Toh wacece Mahaifiyarka!?”. Idanunsa cike da rauni ya buɗe ya kalleta kana yace. “Mahaifiyata ma ta rasu”. Cikin sauri Rahama tace. “Ga Didi nan a gabanka a raye waya ce maka baka da mama”. haka nan yakejin baya son kukan Rahma har ransa, ya kuma lura ta ƙoshi da sakalci cikin sanyi yake jujjuya mata kai alamun kada tayi kuka. Sarki Youseep Mouleey kuwa cikin sauri yayi gyaran murya tare da faɗin. “Toh waya faɗa maka Iyayen ka sun rasu?”. Moddibo kuwa cikin sanyi da fesar da numfashi ya kallesa kana ya gyara zamansa tare da faɗin. “Kakata ce ta faɗa min”. Aƙage Sarki Youseep Mouleey ya kuma cewa. “Shin wacece kakar ta ka?”. Ahankali ya ɗaga yatsarsa tare da nuna musu hoton dake manne jikin bango kana yace. “Gata can Kakata na rasa ya akayi nazo na samu hotonta acikin wannan Fadar taku”. Cikin jin dadi Jabeer bin Jabeer yace. “Aha bana faɗa mukuba, ai wlh dama na sani wannan daga gani babu tambaya Aliyu ne”. Da sauri Didi dake kuka ta matso kusa dashi tare rungumesa. Shi kuwa Moddibo shiru yayi, sai idanunsa daya lumshe yayin da lokaci ɗaya wani irin yalwataccen farin ciki ya lulluɓesa alokacin data rungumesa tsintar kansa yayi da ɗaura tafukansa abayanta ya rungumeta lokaci ɗaya kuwa yaji ruwan hawaye na cika masa idanunsa wanda bai san dalilin zuwan suba kawai dai yasan yanajin wannan matar da yaranta har cikin ƙahon zuciyarsa hakanan yakeji ya aminta da ita fiye da aminci da yayiwa ko wacce uwa a duniya. Haka zalika rungumar da tayi masa ji yayi kamar Innayi ce ta ruggumeshi amman sai yakejin aminci da son fiye yadda yake ji tare da innayi wannan ruggumar jinsa yayi ruggumace ta mahaifiyar data ɗauki cikinsa tsawon wata tara da kwana tara ce ta kuma yi naƙudarsa so a matsayin uwa zuciyarsa da jininsa suka amshi rungumesa da tayi kamar yadda jikinsa zuciyarsa suka amshi Khadijah da Hafsat da Rahman a matsayin tsotsonshi muharamansa, sabida jini baya ɓuya. Ji yake tamkar rungumar da yake nemane tsawon shekara da shekaru ne wanda bai samu ba. Didi kuwa kuka ta saki hadda shesh-sheƙa batare data raba jikinsu ba tace. “Abeey wallahi wannan ɗana ne. Abba wallahi ɗana ne ku gani taya za'a yi kuce sai kunyi wani bincike? ɗana ne Aliyuna ne fa Abba ɗana ne fa”. Kalmar da take maimaitawa kenan tana cigaba da kuka. Da sauri Sheikh Jabeer ya riƙo hannunta kana yace. “Fatima kada kiyi kuka na gamsu na kuma yadda ɗan kine kuma tsatsonki ne nima ina ji ajikina tabbas tsatsonki ne kuma jikana”. Ya ida maganar yana share mata hawayen daya ƙi tsayawa a idanunta. Sarki Youseef Mouleey kuwa cikin sauri ya buɗe wa Moddibo hannunsa kana cikin raunin murya da tsantsar bege yake faɗin. “Zo ɗana”. Moddibo kuwa tsintar kansa yayi da gaza yi musu gardama, kana zuciyarsa ta gamsu da kalaman da suke faɗa. Yayin da yake jin su ɗin wani sashe ne na jikinsa. Da wani irin bege da shauƙi ya faɗa jikin Sarki Youseep Mouleey ya rungumesa yayin da shima sarki Youseep Mouleey ya ƙanƙamesa ji yake kamar idan ya sake sa tamkar zai sake nesa dashi ne ciki rauni yake faɗin. “Shakka babu wannan Aliyu nane”. Kallonsa ya mayar kan Sheikh Jabeer kana yace. “Abeey wallahi wannan ɗana ne. Allah sarki rayuwa. Allah ya ɗauki ran Mahaifina yau da yaga jikinsa da zarrar da bai taɓa tunani da zato ba”. Baki ɗaya kallonsu mutanen falon keyi cike da tarin tausayinsu. Sarki Youseep Mouleey kuwa cikin rauni da farin ciki ya sake rungume Moddibo tare da kallon mahaifiyarsa Niyna yana faɗin. “Niyna yau da Abbana na raye da yaga Jikinsa da Zarrar da zata girgiza Maƙiya, Da yaga jikinsa da zarrar da zata sa zuciyoyin maƙiya cikin tashin hankali da firgita tabbas Aliyu ɗana ne Niyna kalleshi fa”. Kai Niyna take jinjinawa cike da gamsuwa tana mai shafa kan Modibbo. Moddibo kuwa mamaki da al'ajabi ne ya cika masa zuciya ahankali ya janye jikinsa daga na Mahaifin nasa kana ya koma ya zauna yana binsu da kallo ɗaya bayan ɗaya. Ahankali ya maida idanunsa kan hoton Innayi kana ya dawo da kallonsa garesu cikin nutsuwa ya furta. “Wacece wannan awajen ku? Kakata ce wacce da ita nake rayuwa, Kuma ita kaɗai nake da ita a duniyata”. Cikin sauri Didi ta girgiza masa kai tare da faɗin. “Kana da kowa aduniya. Kana da ƙanne, kana da Yayu, Kana da Mahaifi, Kana da Kakanni kakan ka ɗaya ne ya rasu Mahaifin Babanka, Kana da zuri'a zuri'arka mai tarin yawa gaba ɗaya wannan masarautar family'nka ne. Aleey a ina kuke rayuwa?”. Tun da ta fara magana ya tsira mata idanu yana sauraren ta har sai da tadasa aya kafin yace. “A Nigeria muke rayuwa acikin Jahar Taraba Gembila” . Da mamaki ta kallesa tare da faɗin. “Allah sarki Innayi tana raye?”. Da sauri ya kalleta jin Sunan Innayin sa abakinta sai kuma ya jinjina kai kana yace. “Eh Innayi tana raye”. Still idanunta na zubda hawaye ta furta. “Allah sarki Innayi tayi min halarci mai yawa ashe wasiƙar data ajiye min da gaske ne ta kular min da ɗana kula mafi kyawu da inganci”. Zazzafan Ajiyar zuciya ya sauke kana yace. “Kin santa ne?”. Kai ta jinjina masa tare da cewa. “Na santa Hadima tace da aka haɗani da ita. Jakadiyata da aka haɗani da ita tun daga lokacin da aka kawo ni ƙasar Marocco, ashe data tashi ƙasata ta koma da ɗana kusa da Jahata dan ta kular min da ɗana”. Sai kuma ta lumshe idanunta akan Moddibo kana ta cigaba da faɗin. “Sannan sai da tayi sanadin yanda ɗana zai kasance mutumi na gari har Alkur'ani mai girma ka rubuta ka kaiwa Mahaifina ya duba maka”. Sai kuma ta mai da kallonta kan Sheikh Jabeer kana tace. “Abeey Ya akayi baka taɓa kallonsa ba?”. Sanyayyar numfashi Sheik Jabeer ya fesar cike da kamala yace. “Fatima wannan abubuwane da tattaunawarsu sai ahankali kiyi haƙuri yanzu dai mu fara godewa Allah”. Kai ta jinjina tana mai yin tasbihi azuciyarta... Jakadiya kuwa cike da tsantsar farin ciki tace. “Ai wannan ma babu bukatar wani bin cike ko wani abu tsatso ne na gidan nan, jinine na gidan nan, haihuwa ne na gidan nan,Tarbiyya ce ta gidan nan,Masha Allah”. Ta sauƙe Ajiyar zuciya tare da cigaba da cewa. _“Fatabarakallahu Akhsanul Khaliƙin_, Halittace ta gidan nan daga gani ma babu tambaya tsatsone namu, ina Ibraahim yazo yaga ɗan uwansa da yake cewa yana haɗuwa dashi acikin mafarkai”. Haka nan suka ci-gaba da tattaunawa cike da al'ajabi da mamaki wanda mgna ce ta gsky da gsky wacce gskyarce tayi aikin da dole Modibbo yaji zuciyarsa ta gamsu da kalamansu koda suka fara yi mishi tambaya kan yadda ya sarrafa Rinƙas ya shaida musu yasan Rinƙas a mafarkine ga mamkinsu dukkan wasu al'adu ko wani abu na sittin masarautar duk ya sani. Cike da kulawa Sheikh Jabeer ya kalli Moddibo kana yace. “Moddibo ka shiga ka kwanta in Allah ya kaimu da safe zamu ƙarasa magana”. Kai ya jinjina kana yace. “Wayoyina suna cikin mota ina so akawo min su ina buƙatar mgn da innayi inada tarin tambayoyin da nakeso inyi mata”. Kallonsa Sarki Youseep Mouleey kana ya girgiza masa kai tare da faɗin. “Kada ka damu duk abinda kake buƙata ga hadimanka za'a yi maka sannan duk tambayoyinka ka tarasu lokacin amsasu nan tafe”. Kai ya gyaɗa yana mai cigaba da jin nutsuwa su kuwa sallama suka masa kana suka fice. Nigeria Gembulan Dai-dai lokacin kuma Naseer ne, zaune tsakiya falonshi wasu hawaye masu zafin gaskene wani ke korar wani, tunda yaje gidan Lamiɗo, hira wurin Amina da Lamiɗo da kanshi ya sanar masa an daura auren Khausar da Modibbo ya kasa ƙara sawa cikin gidanma ya juyo ya dawo, kuka yayi tayi tamkar mace har yanzu ɗaya gaza bari kife kansa yayi bisa guiwowinsa a fili yake faɗin. “Khausar ya za'ayi jinin haka, duk wani burina da sha'awata a kanki ne, na soki tun baki san kanki ba, rana tsaka ba zato ba tsammani inji wai an aura miki Modibbo, shike nan na rasaki kenan, domin na sani yafi ƙarfin iyawata, bani da abinda zan iyayi a kanshi, yayi min zarrar rayuwa ya kwace min ke”. Sai kuma ya ɗan tsagaita kukan tare da kallon wayarsa da kiran Amina ya shigo, cikin tarin takaici ya kashe wayar a fili yace. “Khausar ne kaɗai a raina Amina zan dai aureki ne dan biyan buƙatar rayuwata, da kuma rage jarabar rashin malakar Khausar ne”. Haka yaci gaba da surutai kamar zautacce, Allah ya sani baiyi zaton hakaba. Rabat Marocco Washe gari tun shida da rabi na safe ƴan uwanshi mata suka shigo a jere, Lalla Hafsat ce riƙe da wani tray mai ɗauke da wasu ƴan ƙaran kwanuka masu kayan gani, Ragama kuwa wayace makale a kafaɗarta. inda yake suka nufa, jawo stoll Hafsat tayi tare da ajiye trayn kana ta fara haɗa mishi tea. Lalla Khadijah kuwa hannun ta miƙe mishintare da yimishi sallama alamun musabaha takeso suyi. a hankali ya ɗago hannunsa na dama ya miƙa ta, dai-dai lokacin kuma Rahama ta manna mishi wayar dake hannunta a kunne, tare da cewa. “Yah Aleey ga Yah Ibraahim daga jiya zuwa yau ya kirani yafi sau goma, wai in ban haɗuka ba yaji muryarka in ya dawo bazai min mgn ba”. Ɗan murmushin gefen baki yayi tare da sa hannushi na hagu ya amshi wayar. It kuwa Rahama cikin jin dadi ta kalli askin kan Modibbo tare da cewa. “Lah Yah Aleey ko askinkafa irin na ahlin masarautar Mouley ne”. sai kuma ta ƙara sunkuyowa kanshi tare da cewa. “Lah Adda Khadi zoki gani, wlh shima yanada naɗeɗɗen gashin irin na Abualeey”. Numfashi me ɗan tsawo ya fesar ganin Hafsat na miƙa mishi cup ɗin tea da kuma turo masa stoll din gabanshi tare da cewa. “Bisimillah Didi tace ka ɗan taɓa wannan kafin ta ƙarasamaka breakfast inka”. Longwaɓar da kai yayi tare da ɗan yamutsa fuska kana a hankali yace. “Toh me ɗaya zanyi mgn a waya ko cin abinci ko gaisuwar ku, ko kuma kallon kaina zan bari Rahama tayi tayi”. Ya ƙare mgnar da amsa sallamar da yaji anyi mishi da muryar da ta kasance irin tasa sak. Sai kuma ya ɗanyi murmushi jin Ibraahim na cewa. “Yah Aleey ka koresu in ba hakaba bazasu Barka ka huta ba fa more especially Rahama Bata da aiki sai suru”. Cikin sanyi yace. “Kana ina yanzu Ibraahim kai ban gankaba”. Cikin jin daɗi Ibraahim yace. “Ina Istanbul, nima jiya na tafi da safe kai kuma ka isa da yamma”. Kai ya gyaɗa tare da kallon Hafsat dake miƙa mishi tea ɗin amsa yayi da hannunsa na dama. Ya lura kusan halinta iri ɗaya ne da nashi bata da yawan surutu da fara'a sosai sai dai kuma tana da kula. Lalla Khadijah kuwa miƙewa tayi tare da cewa. “Bari inje in taya Didi aiki”. Kai ya gyaɗa mata kana ta fita. Daga nan yaci gaba da mgn da Ibraahim, tare da kallon Hafsat dake ƙara mishi siymil wani abinci su ne na larabawan can da fulawa akeyishin sai dai ya wadatu da nama. Cup din ya miƙawa Rahama tare da kallon Hafsat kana yace. “Alhamdullah na ƙoshi, kai ta jinjina kana ta tattara wurin tare da cewa. “Toh kaje ka ɗan kwanta ka huta, ke kuma Rahana zomi tafi". Kai jinjina mata, daga nan suka fita suka tafi. Sai misalin ƙarfe 9:30 Didi ce da Sarki Youseep Mouleey suka shiga falon suna shiga suka ji falon shiru alamar baya nan yayin da suka fara jiyo wani sautin murya mai daɗi da sanya nutsuwa na karatun Alkur'ani na ratsa kunnensu. Cikin nutsuwa Sarki Youseep Mouleey ya fara bin direction ɗin da yake jiyo sautin karatun Yayin da Didi ke biye dashi. Akan darduma suka hango sa da alama Salatul duha ya idar kana idanunsa na lumshe yana karatun akansa. Daga gefensa suka zauna lokaci ɗaya hawaye ya shiga bin kuncinta cike da farin ciki ta ɗaga hannunta sama kana tace. “Alhamdulillah Innayi kinyi min duk kan gatan duniya kin bawa ɗana Ilimi mafi girman ilimi mafi tsada da daraja wanda zai amfanesa duniya da lahira sannan zai amfanemu”. Sai ta kuma kalli Moddibo still hawaye na kwaranya daga idanunta ta cigaba da faɗin. “Wannan ɗana ne yake karatun Alkur'ani tamkar acikin harami wanda koda acikin harami sai an jinjina masa”. Moddibo kuwa jin sautin Muryanta da kuma motsin Mahaifinsa yasa ya buɗe Idanunsa jin tana cigaba da cewa. “Innayi Allah ya biya ki da mafificin Al'khairi Ubangiji Allah ya sadamu inyi miki *SAKAYYAH* da mafi kyawun abinda ki kayi min sannan inyi miki godiyar da ban san da wani irin baki zan miki ba”. Ahankali Moddibo ya shafa addu'a kasancewar yazo ƙarshen surar da yake karantawa. Anutse ya juya ya kallesu haka nan zuciyarsa ta aminta da cewa Tabbas suɗin wasu ababene na jikinsa da Zaran ya kalli Mahaifinsa zai ga tsananin kamanninsa dashi babu abinda ya raba su shi kansa kamanninsa da mutumin yana bashi mamaki babu abinda ya rabasu sai dai shi Modibbo yawan shekarun sa bai kai nasa ba zuwa yanzu ya gama gamsuwa iyayensa ne su. Cike da ladabi ya gaishe su kana suka amsa cikin sakin fuska da tarin ƙaunarsa. Didi kuwa ahankali ta janyo basket data shigo dashi ta ajiye agabansa, tare da fitar da kulolin, kana ta ɗauki plate ta zuba masa abincin da ta dafa mishi da kanta, kana ta kalleshi cike da so da ƙauna tace. “Wannan abinci da kaina na shiga kitchen na dafa maka dan kaci da kyau”. Cikin gamsuwa da kalamanta ya jinjina kai ya tabbatar nutsuwa da kamalarta da kuma kimarta tafi ƙarfin tayi masa ƙarya maganganun da take faɗa daga zuciyarta ne kuma gaskiya ne babu shakka ko haufi aciki shi kanshi ya gamsu mahaifiyarsa ce ita Abualeey kuwa mahaifinsa ne masarautar Mouley kuwa tabbas mahaifarsace... Fuska ɗauke da yalwataccen murmushi Sarki Youseep Mouleey ya janyo Cup tare da faɗin. “Ni kuma da kaina zan haɗa maka tea in baka duk kan kulawar daka rasa atare damu na tsawon shekaru, in Sha Allah sai mun haɗa ta mun baka a iya tsawon sauran Rayuwar da Allah ya ƙadddara mana anan gaba”. Cikin wani irin tattali da kulawa suka ci-gaba da faɗa masa maganganu masu sanyi da ratsa ƙwaƙwalwa wanda ko wani ɗa yake fatan saurara daga iyayensa. Moddibo kuwa tamkar amafarki haka yake jin abubuwan sai dai wani lokaci wani abu ya taɓa ganinsa amafarki sa. Haka suka cigaba da kulawa dashi suna hira da kara fahimtar yasan komai ma masarautarsu, yinin wannan rana suna tare dashi koda motsi yayi zasu tambayesa me yake so ko kuma me yake buƙata sai gab Azahar suka yi masa sallama suka fita suna tafiya aka kira sallar Azahar... Anan yayi Sallar Azahar ɗin sa yinin wannan ranan ma ba'a buɗe sa. Haka yayi kwanaki biyu anan batare daya fita koda ƙofan falon ba sai dai akawo masa abinci sai dai kuma su shigo suyi hira dashi... Yau ta kasance Asabar inda ya zama kwanakinsa uku kenan a Masarautar Mouleey bayan fitar Mahaifiyarsa, Mahaifinsa da kuma Sheikh Jabeer yana zaune a falon kamar daga sama ya fara jiyo shesh-sheƙan kuka. Cikin sauri ya juya ya kalli Hadiman dake tare dashi sai kuma ya kauda kansa ganin basu bane cikin yanayin mamaki da al'ajabi ya juya gabas da yamma kudu da Arewa yaga dai duk basu bane keyi kukan. Bisa alamu kuma kamar su basujiba, ahankali ya miƙe ya nufi Corridor har ya isa falon nan ma ba kowa sai dai yana jin shesh-sheƙan kukan daga cikin bedroom cikin sassarfa ya nufi bedroom ɗin yana shiga ya hangi Jalaluddeen ne zaune agefen gadon yana kuka tamkar ransa zai fita. Cike da matsanancin mamaki gami da al'ajabi yace. “Jalaluddeen k...”..... LITTAFIN SAKAYYAH na kuɗine ƴar uwa 1k ne kacal 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP 09097853276 in tura miki kisha karatunki. GAREKU masu son Maganin infection duk maiso ta biya yau in Sha Allah jibi saƙonku zai taho. By *GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 13* Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Tallah !! Tallah !! Shahararriyar Marubuciyar nan Ikilima Adam (kyauta daga Allah) wacce ta nishadantar daku a littafin ta mai suna *Kanwata* , yau ta sake dawo muku Domin tallata muku Littafin mai Suna ( Rai Daya Jan Zaki) littafine mai kunshe da Butulci , cin amana ,zagon Kasa , soyayya irin ta gani kasheni , aminci da saura n su basai n'a cika Ku da surutu ba Hausawa sukace Gani yakori ji. Farashin wannan littafin Naira Dari biyar ne 500 kacal postin biyu a arana banda ranar Juma'a . Domin Karin bayani Ku tuntubeni a lambata kamar haka (09069080725 ko Kuma + 22953726162 ) wacce Bata shirya Siya ba kada mu batawa juna lokaci. Domin aikawa da kudi kai tsaye . 3115484026 ikilima Adam first bank Turo shaidar biya akan wannan 09069080725 sai najiku. Jalaludeen kuwa cikin rauni ya ɗago idanunsa wanda suka zama tamkar garwashin wuta, saboda yanda sukayi ja-jawur yayin da baki ɗaya ilahirin jikinsa ke rawa kar-kar tamkar wanda aka jona masa Shorking kuka yake mai shiga jiki tare da ratsa zuciyar duk wani mai imani daya saurara. Da sauri Moddibo ya ƙara sa kusa dashi gefenshi ya zauna cike da matsanancin rauni da kuma famewar mikin dake zuciyarsa na rashin J ɗinsa ya shiga rera wani irin raunataccen kuka tamkar ransa zai fita, kukan wanda bai samu yayi shi ba a lokacin rasuwar, baka jin sautin komai acikin ɗakin, face Shesh-sheƙan kukan su dake cigaba da wanzuwa aƙalla sun ɗauki kimanin minti goma sha biyar suna kuka batare da wani yayi yunƙurin rarrashin ɗan uwansa ba. Cikin dauriya da ƙoƙarin son hana kansa kuka kana da shesh-sheƙa Jalaludeen ya ɗago tafin hannunsa mai masifar sanyi tamkar wanda aka ciro acikin dusan ƙanƙara ya manna aƙirjin Moddibo daya ke jiyo bugun zuciyarsa, cikin rauni yace. “Kayi haƙuri Mouley haƙiƙa munyi rashi mai girma. Munyi rashi mafi ciwo azuciyarmu. Kayi haƙuri Aliyu kaya femin tsawon lokaci baka ganni ba ina cikin haramine! shiyasa baka ganniba”. Lumshe idanu Moddibo yayi wasu hawaye masu masifar zafi suka zubo akuncinsa yayin da sanyin tafin hannu Jalaludden ke ratsa zuciyarsa Jalaludden kuwa cikin raunatacciyar murya ya cigaba da faɗin. “Saboda na shiga inayin I'itiƙafi tsawon lokacin nan shiyasa kuma koda na fito munyi tafiya nida Kakana munje ƙasar Sin shiyasa baka ganni ba bansan Jameelu yashiga wannan hali ba bansan Jameelu ya rasuba Mouley”. Sai kuma ya fesar da numfashi mai zafi tare da cigaba da faɗin. “Sai jiya Juma'a ne naje Taraba domin kai muku ziyara, kasancewar na daɗe ba muyi magana ba yasa na shirya muku Surprised sai dai kawai ku ganni, toh ina isa gidan innayi na nufa, naje gidan Innayi na samu babu kowa sai na wuce gidan Ummi”. Kallonsa kawai Moddibo keyi hawaye na cigaba da silala daga idanunsa. Cikin rauni Jalaludden yace. “Acan na samu Innayi suna hiran. Jameel ya rasu kuma na tsinkayi cewa kana ƙasar Morocco, nazo ƙasar Morocco na bibiyi al'amarin ka har na gane cewa kana cikin Fadar Rabat!”. Kuka ne yaci karfinsa cikin kuka kamar ƙaramin yaro ya cigaba da cewa. “Mouley munyi rashi. Jameel ya tafi ya barmu Allah yajiƙan Jameel Allah yayi mishi rahma!”. Cikin sanyin murya Moddibo yace. “Amin Ya Allah. Amman nayi mamaki rashin jinka Jalaladdeen ina ka shiga, tsawon lokaci ba ɗuriyarka. Na shiga matsanancin damuwa Jameel ɗina ya ɓace tsawon lokaci, bamu sameshi ba. Naso ace kana kusa damu kayi mana amfani fiye da amfanin da kayi mana abaya ka faɗa mana inda J.yake”. Kai Jalaludden ya girgiza still hawaye na kwaranya daga idanunsa ya riƙe hannun Moddibo kana yace. “Bana kusa Aliyu, sannan kuma koda ina kusa muma kanmu jinnu. Ubangiji bai sanar damu gaibu ba Aliyu, da ace Allah ya sanar damu ilimin gaibu ko a inda nake zan iya sani da zan faɗa maka, amma Allah bai sanar damu gaibu ba. Sanin gaibu sai Allah kaɗai bansan haka zai faru da Jameel ba.” Numfashi Moddibo ya fesar kana ya dafe goshinsa da hannunsa na dama tare da faɗin. “Tabbas munyi rashi mafi girma ban taɓa sanin ya ɗaci da zafin mutuwa yake azahiri ba har sai da na rasa J ɗina, mutuwar J mutuwa ce da bazan taɓa mancewa ba. Sannan bazan daina jin zafi da raɗaɗinsa ba har sai ranar dana koma ga Ubangiji na!”. Kai Jalaludden ya gyaɗa kana yace. “Sosai ma kuwa Aliyu, amman haƙuri zamuyi, domin babu abinda Jameel yafi buƙata agaremu yanzu face addu'a addu'ar mu”. Kai Moddibo ya jinjina tare da cewa. “Zan cigaba da yiwa J ɗina addu'ar samun rahamar ubangiji har zuwa numfashina na ƙarshe”. Haka suka kwana suka yini suna hira. Washe gari da safe koda Sarki Youseef Mouley da Didi suka shiga wajen Moddibo suna tare da Jalaludden sai dai su basu da ikon ganinsa kasancewar bai bayyana musu kansa ba, ko Moddibo ba ma asiffar mutum yazo masa wanda sukayi karatu dashi. Bayan fitansu ya kalli Moddibo yace. “Kana kama da Mahaifinka”. Da mamaki Moddibo ke kallonsa kafin ahankali yace. “Mahaifina ko?”. Kai Jalaludden ya gyaɗa Fuskarsa ɗauke da murmushi yace. “Eh Mahaifinka mana, shin ban taɓa faɗa maka cewa kai ba ɗan Nigeria bane, har kaita dariya kana tambayata to kai ɗan ina bane?”. Kai Moddibo ya jinjina tuni lokacin suna Jami'atul Madina bayan sun fito daga darasi suna shan shayi Jalaludden ke sanar masa. Still da murmushi afuskarsa ya cigaba da faɗin. “Har kace min kai ɗan ina ne nace kai ɗan Morocco ne, kace ba haka bane. Amma ni nasan hakane saboda nayi bincike ne akan Innayinka na kuma fahimci haka”. Zazzafan ajiyar zuciya Moddibo ya sauƙe cikin tsira masa idanu yace. “Kenan kana nufin nan ƙasatace?”. Murmushi Jalaludden yayi ta gyaɗa masa kai kana yace. “Sosai ma kuwa ƙasar kane, tsatsonkane, Mahaifarkane. Wa'annan kuma Mahaifanka ne”. Cikin girmamawa lamuran Ubangji mabuwayi gagara misali Moddibo yace. “Ya Salam shin taya akayi wanna al'amarin yakasance ya akayi abin ya faru a haka, abin ne yazo min tamkar amafarkaina na yau da kullum”. Gyara zama Jalaludden yayi tare da faɗin. “Kada kayi mamaki,Ka cire al'ajabi da mamaki acikin lamarin Ubangji ya wuce mamaki. Kai dai kawai kayi godiya ga Allah”. Ahankali Moddibo ya motsa laɓɓansayace. “Alhamdulillah Allah kulli halin”. Kai Jalaludden ya jinjina haka suka cigaba da hira kafin daga bisani Jalaludden ya kalli Moddibo da murmushi afuskarsa yace. “Sannan kuma akwai al'amarin da naje na samu ranan juma'a ya kasance amma bazan faɗa maka ba sai ka ganin da idonka”. Ware idanu Moddibo yayi kana ya langwaɓar da kai tare da cewa. “Jalaluddeen nawa dan Allah ka faɗa min mana”. Ƴar dariya Jalaludden yayi wanda ya bayyanar da fararen haƙoransa yace. “Ok naje na samu Ummi ta shiga damuwa sosai akan tsawon kwana uku kenan tana kiran wayar ka amma bai shiga har Abban Jameel yazo da kanshi dan Maganar dana samu suna tattaunawa da Innayi kenan”. Lumshe idanu Moddibo yayi yasan dole hakan zai kasance rashin jinsa awaya zai ɗaga musu hankali musamman Innayi da Ummi shima Abba sai dai kawai yayi dauriyar maza. Da murmushi Jalaludden ya cigaba da cewa. “Ya faɗawa Innayi shima ya kira wayarka baya shiga tsawon kwana uku kenan, amma kuma Innayi sai dariya take tana ce musu kada su damu kawai afara shirin kawo maka”... Sai kuma yayi shiru tare da yin mgnar zuci. Alhamdulillah gwara da ban faɗa masa ba saboda naji suna faɗin cewa Moddibo bai san anyi masa Aure ba.. Ɗan ware idanu Moddibo yace. “Ana shirin kawo min me?”. Buɗe hannu Jalaludden yayi kana yace. “Kai dai ana shiri kawai abinda naji sun faɗa kenan”. Langwaɓar da kai Moddibo yayi cikin Muryansa mai cike da sanyi yace. “Kai dai Jalaludden baza ka faɗa min ba kawai”. Kai Jalaludden ya girgiza kana yace. “Um-um iya abinda naji kenan, kasan na faɗa maka bansan gaibu ba Allah ne kaɗai mafi sanin gaibu”. Kai Moddibo ya jinjina cikin gamsuwa da maganarsa yace. “Toh shikenan”. Washe gari Litinin ya kama kwanan Moddibo biyar kenan acikin Masarautar Mouley. Misalin ƙarfe tara na safe Moddibo ne zaune acikin tangamemen Falon kamar yanda ya saba ko yaushe yaji an buɗe ƙofar falon anutse ya ɗaga kyawawan idanunsa tare da kallon ƙofar. Idanunsa suka sauƙa akan. Didi da Sarki Youseef Mouley sai wani kyakykyawan Matashi mai masifar kama dashi kallo ɗaya ya masa ya fahimci shine Ibraahim ƙaninsa ne da Didi ke yawan bashi labarinsa duba da kamannin dake tsakanin su. Sai kuma Lalla Khadijah da Lalla Hafsat, sai ƴar auta Rahama. Ibraahim kuwa yalwataccen murmushi ya sakar masa domin shi yakasance mutum ne mai fara'a da son Mutane kana da abin dariya Suna haɗa ido da Moddibo ya ƙara fara'ar fuskarsa kana ya tafi cikin sassarfa ya rungumeshi yana mai jin farin ciki da nutsuwa agaba ɗaya ilahirin jikinsa cike da shauƙi ya ɗago kansa kana yace. “Yaya zance maka? Ko kuma Usaini? ko kuma Hassan ɗina?”. Moddibo kuwa lokaci ɗaya ya tsinci kansa da ƙaunar yaron aransa rungumesa yayi kana cikin ɗan sakin fuska yace. “Koma me ka kirani dashi zan amsa”. Sai kuma suka sake rungume juna yayin da ƙaunar junansu ke ratsa ko wani lungu da saƙon dake jikinsu... Cikin tsanananin so da ƙauna Lalla Khadijah tace. “Kai Ibraahim ka sakeshi haka mana”. Kalla Hafsat dake ruggume da ɗiyarta ce tayi dariya tare da zama tana kiciniyar bawa baby nono, tace. “Ai dai kam ya maƙaleshi kamar ya fimu sonshi”. Didi da Abualeey kam kallonsu kawai suke cike da jin daɗi mata misaltawa. Rahama kuwa cikin tura baki ta harari Ibrahim cikin yanayin tsamar saƙo-da saƙo tace. “Ai shi haka yake ga yadda ya maƙaleshi kamar shine auta”. Cikin jin daɗi Abualeey yace. “Toh mu zauna dai kafin ai ta yiwa Ibraahim ƙorafi”. Shiko Ibraahim signal yayiwa Rahama tare da cewa. “Ai shi nawane ni kaɗai ba dama cewa kike nine bani da ɗan uwaba toh Allah ya dawo min da ƴaƴana dama yafi Yayunki kyau”. Lalla Khadijah ce ta ɗan zuggure ƙayarsa. Ɗan tsalle yayi tare da ɗago kansa ya kallin Moddibo kana yace. “Kaga abinda suke minko ko Yah Aleey”. Murmushi Modibbo yayi tare da ɗan janye jikinshi gefe yana mai kallonsu ɗaya bayan ɗaya yakejin sonsu da ƙaunarsu na ratsa mishi zuciya. Shi kuwa Ibraahim baki ya ɗan tura tare da cewa. “Kayi haƙuri ɗan uwana”. “A kan me?”. Modibbo ya jefa mishi tambayar. da sauri yace. “Sabida rashin dawowata da wuri, sabida ranar da kazo ranar na tafi Turkiyya dan daga nan muke kai musu dabino, toh nike wakiltan lamarin, koda Lalla Hafsat ta gaya min ji nayi kamar inyi fiffige in dawo gashi naga dan ban dawo da wuriba kamar kafi sonsu a kaina”. Dariya sukayi baki daya. Sai kuma duk suka tsagaita tare da zubawa Modibbo ido ganin yadda yake dariya tare da shafa kan Ibraahim dan ganinshi yake kamar Bashir. Didi kuwa da su Kalla Hafsat murmushi dukeyi ganin yadda ya jawo Ibraahim ya ruggumeshi yana mai cewa. “Waya ce maka nafi sonsu, suda zasu koma gidajensu su barmu tare”. Cikin dariya yayi musu gwala. Rahama kuwa ɗan rawa tayi tare da faɗin. “Ni dai muna tare”. Shi kuwa Ibraahim juyowa ya kalli Didi da Abualeey tare da cewa. “Dan Allah Didi ku aurar da ita ta bar mana gida mu sake". Baki ta tura tare da cewa. “Ba ruwanka da ni”. Didin kuwa fuskarta ɗauke da ƙayataccen murmushi ta kallin ƴaƴan nata dake zaune reras agabanta kana tace. “Alhamadullah Allah na gode maka da ka cika min farin cikin ahlina”. Kai Abualeey ya jinjina tare da faɗin. “Masha Allah”. Ibraahim kuwa janye hannunsa dake cikin na Modibbo yayi kana ya juya tare da kallon Alƙibla yayi Sujudur Shukur. Kana ya ɗago tare da komawa gefen Moddibo ya zauna still fuskarsa ɗauke da ƙayateccen murmushi ya kalli Sarki Youseef Mouley tare da faɗin. “Abualeey Addu'ar mu ta karɓu Ubangiji ya dawo mana da Yah Aliyu alokacin da bamuyi zato ba sannan ba muyi tsammani ba sai nake ji kamar gaba ɗaya burikana na duniya aka gama cika min dan ganin ɗan Uwana kuma gudan jina”. Kai Sarki Youseef Mouley ya gyaɗa kana yace. “Tabbas kuwa domin babu abinda ya gagari Ubangji Allah da kansa yace mu roƙeshu zai amsa mana. Domin shi addu'a ba'a gaggawa dashi”. Moddibo kuwa cike da tsananin so da ƙaunarsu dake ratsa ko wani magudanan jinin jikinsa yace. “Tabbas kuɗin kun kasance min. Garkuwa ne atare dani ina jin ajikina babu abinda zanyi face godiya ga Allah daya haɗani daku kafin na koma garesa”. Haka suka cigaba da hira tsawon lokaci ganin suna shirin tafiya yasa Moddibo ya sunkuyar da kansa ƙasa kana yace. “Ayyah Abba dan Allah Ina bukatar wayoyina akawo min su”. Murmushi Sarki Youseef Mouley yayi kana yace. “Kada ka damu za'a kawo maka wayoyinka dan suna hannu na”. Cikin sauri da mamaki Moddibo ya kallesa tare da faɗin. “Abba toh a taimaka min dasu Ummi, Innayi, da Abba zasu nemini, musamman ma Innayina zata shiga damuwar rashin jina?”. Kai Sarki Youseef Mouley ya girgiza kana yace. “Kada ka damu In sha Allah babu komai rashin ɗaukar wayar yana da muhimmanci, da amfanin da zaiyi Kankane yace kada a ɗauki wayar shiyasa ma ban kawo maka ba”. A ladabce Moddibo yace “Abba zasu shiga damuwa saboda zasuji tsoro kada abinda ya faru da Jameel nima ya faru dani”. Cike da kulawa Sarki Youseef Mouley yace. “Wanene Jameelun naka?”. Idanunsa ya lumshe tare da buɗewa kana yace. “Ai wannan Dr Jameel ɗin dana biyo, da fari ina bibiyarshi a zatona J nane sabida tsananin kamar da sukayi”. Nan ya shiga basu labarin Jameel da duk abinda ya faru dashi. Ya ɗaura da faɗin. “Shiyasa lokacin da naga wannan Dr Jameel baki ɗaya na ɗauka cewa Jameelu na ne saboda kamanninsu yayi yawa, hatta maganarsu, tafiyarsu, muryar su babu abinda ya raba su sai dai ɗabi'unsu ya samu bambanci dana Jameelu na”. Cikin raunin murya da tunowa da Jameelunsa ya basu cikekken tarihin abotarsu. Sosai suma suka tausayawa masa tare da yiwa Jameelun fatan samun rahamar Ubangji kana ya cigaba da faɗa musu cewa aikine ya kawo sa kamfanin Baban Jameelu. Cikin fesar da numfashi Ibraahim yace. “Allah sarki Yah Jameel Allah ya gafarta masa”. Cikin sanyi Moddibo yace “Ameen ya hayyu ya ƙayyum”. Lalla Khadijah ce ta gyara zama tare da fuskatarsa kana a mutunci tace. “Da fari dai kaga iya mu yamune cikin mahaifiyarmu da wasu daga cikin amintattun fadane, suka san da isowarka wacce dole labarin ya bazu cikin Faɗa, to Alhamdulillah zan haɗa taro na musamman damon gabatarda kai a tsakiyar family'nka wato zuriyar sarki Aliyu Mouley, wanda zuriyace ta tun kakannin Abbanmu da kuma kakanninmu, mu da kuma iyayenmu da ƴan bappanayenmu dama goggoninmu, in Sha Allah zayi tarone na musamman dan dan haka ka shirya fuskatarta idanu mabanmanta. Alhamdulillah na gamsu da nitsuwarka zuwa yau kuma na fahimci kasan komai na tsarin al'adunmu da nake mamakin yadda akayi ka sansu”. Da sauri Kalla Hafsat tace. “Ke kuwa Lalla Khadijah ya za'ayi ya rayu da jakadiya kiyi tunanin akwai wata al'adar da bazai saniba”. Murmushi Modibbo yayi domin shi dai innayi bata taɓa alaƙantashi da labarin fadaba, sai dai yasan komai na fadar ne a cikin mafarkansa. Abualeey ne ya gyara zama tare da cewa. “Zuwa yanzu mun gama shiryawa komai na taron”. Haka dai sukaci gaba da tattauna lamurran. Washe gari ranan Asabar misalin ƙarfe uku na yamma Jirginsu Innayi yayi landing a _Rabat Sale international airport_. Suna sauƙa a airport motocine na alfarma guda biyar suka zo ɗaukar su bisa jagoranci Dr Ahmad abokin Abban Jameel. Mota ta farko Dr Ahmad ke driving yayin da Abban Jameel ke gefensa daga can baya kuma Innayi ce tare da Hajja Nana da kuma Khausar. Motar dake bima sa kuwa Ummi ce da Hajiya Bunayya sai kuma ƙanwar Momyn Khausar Aunty Hajara, sai Haiydar da yake gaba gefen direba. Yayin da mota ta uku kuwa Asiya, Asma'u ce tare da Dija. Sai Aunty Ruƙayya ƙawar Mommy Motar dake bayansa kuwa Baffa Jimeta ne da matarsa Hajiya Umma, kana da Babbar Ƴar sa mai suna Aunty Hawwa . Yayin da motocin ke tafiya ajere cikin nutsuwa bisa Jagoranci Dr Ahmad Bayan sun shiga cikin gari sun nufi unguwar Ben slimane, cikin sauƙe numfashi Innayi ta fesar da numfashi tare da buɗe Idanunta ta kalli cikin garin da tsarukan da kuma gine-gine suka sauya alamar garin ya sake samun cigaba fiye da da. Cikin sanyayyar murya me cike da kewa da kuma bege ta kalli Dr Ahmad dake driving kana tace. “Mubi ta unguwar El'gara sai mu ɓullo ta cikin Ben Ahmad dan Masarautar Rabat zamu nufa” Cikin wani amintacciyar murmushi Abban Jameel ya juya ya kalleta kana yace. “Kai tsaye kuma?”. Kai ta jinjina kana tace. “Eh can zamu nufa shine abinda yafi da cewa” Still Idanunsa na kanta yace. “Amma da ya kamata mu fara isa masauƙi mu huta tukunna!”. Numfashi ta fesar tare da faɗin. “A'a ai acan ya dace muyi hutun”. Kai ya jinjina tare da faɗin. “Toh shikenan”. Shi kuwa Dr Ahmad juya akalar motar yayi, kana suma saura suma mara mishi baya. Nan suka ci-gaba da tafiya cikin nutsuwa still motocinsu na jere. Suna isa ƙofan Gate na farkon Masarautar Rabat ganin motoci ajere yasa cikin Sauri Hadiman dake bakin gate ɗin mutum biyar suka miƙe biyu suka tsa gefen damar motan biyu gefen hagun motar kana ɗaya ya tsaya agaba. Cikin nutsuwa da yanayin jikin girma Innayi ta sanya hannu ta buɗe murfin motar kana ta fito yayin hannunta ke riƙe da wani abu kamar murfi kolbar Vaselin sai dai bisa ga alamu ginannene kana anyi sa da hatimin Masarautar. Wanda ke kusa da ita ta miƙawa. Karɓa yayi ya duba kana yayi saurin kallon fuskarta sai kuma ya juya ya miƙawa na gefensa shima ya karɓa ya duba. Da wani irin sauri suka ɗaura hannunsu asaman ƙirjinsu kana suka sunkuyar da kansu alamar girmamawa. Kai ta jinjina musu. Kana cikin sassarfa suka juya tare da buɗe musu Gate ɗaya daga cikinsu ya tsaya abakin Gate yayin da sauran huɗun suka marawa moticin baya cikin sassarfa suna isa Gate na biyu ɗaya daga cikin masu binsu yayi saurin buɗe musu Gate ɗin suka shiga kai tsaye har harabar fadar suka isa, suna isa sukayi Parking atare. Acan motarsu Hajiya Bunayya kuwa Haiydar wani irin zazzafan ajiyar zuciya ta sauƙe mai nuni da zallan mamaki kana ta kalli gabas da yamma kudu da Arewa wani irin daular duniya da suka shiga wanda ya kamata akirasa da Aljannar duniya cike da al'ajabi ta maida idanunta kan Ummi kana tace. “Toh nan kuma ina muka zo haka”. Lallausan murmushi Ummi ta sakar mata kana tace. “Nan gidansu Moddibo muka zo gidan Mahaifinsa”. Dariyar sheƙiyanci Hajiya Bunayya ta saki tace. “Kai lallai wannan ta tsuniya yawa ne dashi nan ɗin ne gidansu Moddibo?”. Kai Ummi ta jinjina tare da faɗin. “Toh ki zuba ido ki gani”. Baki ta taɓe tare da yiwa Ummi wani kallo kana tace. “Caɓ amma Ummin Jameel banyi zaton haka daga gareki ba da girmanki”. Ta ida maganar tare da ƙyalƙyalewa da dariya ita baki ɗaya ma maganar dariya yake bata yo ai ko amafarki Moddibo bai isa ya kasance jinin wannan ahali ba mutumin da ake kyautata zaton ɗan shegene. Ummi kuwa da mamaki ta kalli yanda take dariya kana tace. “Kina mamaki ne?”. Hajiya Bunayya kuwa cikin taɓe baki tace. “Sosai ma kuwa ai ba mamaki ba harda Al'ajabi na haɗa Moddibo fa”. Sai ta kuma fashewa da dariyar sheƙiyanci data tuna wai Ummi tace nan gidansu Moddibo ne. Kai kawai Ummi ta girgiza batare da tace Uffan ba tana mai bin baki ɗaya ilahirin gidan da kallo. Acan Motarsu Asma'u kuwa cikin zumuɗi da ganin tsantsan kyawu da tsaruwan gidan Dija tace. “Ehyeh”. Asiya ma kallon coumpund ɗin tayi cike da shauƙi tace. “Wowwww Masha Allah kaga wani daular duniya”. Asma'u kuwa dogon numfashi taja tare da fesar wa tare da faɗin. “Toh Masha Allah wannan al'amari da ban mamaki yake”. Motocin kuwa re ras suka tsaya. Fadawan dake tsaye bakin Fadar kuwa cikin sauri suka nufo motocin wanda aƙalla sun kai biyar isowarsu yayi dai-dai da fitowar Innayi daga motar. Sarkin ƙofane idanunsa suka sauƙa akanta cikin sauri ya mutsi-stika Idanunsa kana ya sake kallonta sama da ƙasa cikin al'ajabi da mamaki tu'ajubi yace. “Innare Jakadiyar Gimbiya Ruƙayya?”. Murmushi Innayi tayi kana ta gyaɗa masa kai tare da faɗin. “Eh”. Duk da yawan shekaru kuwa sun gane juna Cikin wani irin sauri ya juya tare da nufar cikin Fada yana shiga ya durƙusa agaban Sarki duk da cewa yana tare da mutane na hannun damansa suna tattauna akan al'amarin Moddibo da yanda zasu bayyanar dashi a Masarauta ga yan uwansa. Ganin yanda ya gurfana ne yasa Sarkin zagi cewa. “Hattara dai Sarkin Ƙofa, mene tafe da kai?”. Cikin rawan murya tare da tsantsan farin ciki yace. “Al'amarine mai girmane yake tafe dani”. Duk idanu mutanen Fadan suka zuba masa ganin yanda fuskarsa ke ɗauke da tarin zumuɗin isar da labarin. Sarkin Fada kuwa cike da kulawa yace. “Shin wannan wani al'amari ne?”. Aƙage Sarkin ƙofa ya sake risinar da kansa kana yace. “Ina so abani izini ne nayiwa Innare Tsohuwar Jakadiyar Gimbiya Ruƙayya iso wacce ta ɓace tare da Alieeyu tsawon shekara talatin”. Wani irin murmushi Sarki Youseef Mouley ya saki mai cike da zallan farin ciki da jin daɗi acikin ransa yace. Alhamdulillah ta amsa kiranmu kenan lallai wannan ya nuna ta riƙe mana ɗanmu da amana da aminci bata kuma wofintar da al'amuran sa ba tana bibiye dashi, yanzu tsawon kwanaki biyar bataji labarinsane ta bibiyi al'amarin sa gashi ta nufo nan ne kuma da yaƙinin cewa tabbas daya shigo ƙasar nan zai dawo Mahaifarsa. Afili kuma murmushi ya sakarwa Sarkin Ƙofa kana cike da nutsuwa da kamala kana da ƙasaita irin na sarauta ya masa alama da hannu ta shigo... Cikin sauri Sarkin Ƙofa ya miƙe kana ya fita kallin Innayi dake tsaye jikin mota yayi tare da faɗin. “Bismillah”. Innayi kuwa juyawa tayi tare da kallon su Abban Jameel kana tace. “Ku ɗan yi haƙuri ina zuwa”. Su kuwa baki ɗaya cike da ɗumbin mamaki suke kallonta. Cikin sauƙe numfashi Hajja Nana ta gyaɗa kai tare da cewa. “Toh mu dai munfi karfin saiduwa, koda an kawo mu nan da za'a sayar damu ne bazamu saiduba”. Sai kuma ta juya ta kalli Khausar dake zaune gefenta wacce idanunta suka kumbura sukayi ja jawur gashin idanu suka jiƙe yayin da suka ƙara tsayi kallo ɗaya zaka mata ka tabbatar tasha kuka tamkar mai isarta cikin taɓe baki tace. “Toh kuma kukan me kikayi tunda, ai burinki ya cika, ba dai auren wanda ba'asa asalinsa ba, ai gashi dai kinga kuma wata duniyar da aka kawo mu, ko mai za'a ce mana ko mai za'a mana kuma oho domin wannan al'amari dai yafi kama da almara”. KhausarMouleey ya jinjina tare da faɗin. “Ai nan Fada ce mai mutunci da karrama baƙo”. Sake sunkuyar da kanta tayi kana tace. “Ranka ya daɗe baƙin suna da yawa”. Murmushi yayi tare da cewa. “Koda ace baƙi ɗaya Yan yanki da kuke kika ɗebo ba zasu rasa muhalli acikin wannan Masarautar tamu ba”. Lallausan murmushi ta saki tare da jinjina kai kana tace. “Toh abani jagora wanda zai kai mu masauƙin baƙin namu. Kai ya jinjina kana yace. “Toh shikenan babu damuwa”. Kallon Jakadiyar sa yayi tare da faɗin. “Jakadiya Bismillah akai su sashen Yamma a saman za'a sauƙi”. Bi'ana saman inda Modibbo yake kenan Sake sunkuyar da kai Innayi tayi tare da faɗin. “Ranka ya daɗe Akwai maza tare kuma damu mata”. “Baki da matsala”. Ya faɗa tare da kallon Sarkin Ƙofa kana yace. “Kai kuma ka kai Mazan Ƙofan Gabas”. Kai ya gyaɗa cike da girmamawa yace. “Toh”. Kana suka fice yayin da Jakadiya ta yiwa Innayi, Hajja Nana, Ummi, Hajiya Bunayya, Asma'u, Asiya, Dija, Khausar, Aunty Hawwa da Hajja Umma Baki daya bayan Jakadiya suka bi tayi musu Jagora. Yayin da Abban Jameel, Baffa Jimeta, Lamiɗo, Haiydar suka bi bayan Sarkin ƙofa wani babban Hanya suka bi kana suka hau Upstairs Suna haura wa saiga wasu Ƙofofi biyu ɗaya aɓarin dama ɗaya aɓarin hagu Jakadiya takai su Innayi ƙofar dama yayin da Su Abban Jameel aka kaisu ƙofan hagu ta can gefen yamma wanda bata cikin falon da Modibbo yakeba suka ɓula ba sai dai in zadu sauƙo in sunbi ta ƙofar tsaki ta cikin falon zasu bulla... Jakadiya kuwa tana fita daga masauƙin su Innayi kai tsaye ɗakin Didi ta nufa tana shiga falon ta zube agaban Didi tare da faɗin. “Albishir”. Fuska ɗauke da murmushi Didi tace. “Goro”. Sake risinar da kai Jakadiya tayi kana tace. “Fari ko Ja?”. Still Didi na murmushi tace. “Faro soll Dan ƙwalele”. Washe baki Jakadiya tayi tare da cewa. “Toh Innare na cikin Fadar Masarautar Mouley ta iso tare da al'umma baki, daga cikinsu akwai masu tarin kamala da Alkunya kana tazo mana da kyakykyawan furanni masu haska gida”. Didi kuwa cikin matsanancin farin ciki da jin daɗi ta miƙe kana tace. “Masha Allah Alhamdulillah ta ina take, muje ki kaini gareta”. Kai Jakadiya ta girgiza cike da ladabi tace. “Amma da kiyi haƙuri ki koma ki zauna yanzu dai, farko a fara Marabtansu da abubuwan motsa baki saboda sun ɗebo hanya sannan asanar da hadimai afara yi musu girki na musamman domin maraba”. Cike da gamsuwa Didi ta jinjina kai kana ta kalli Hadimanta dake durƙushe ƙasa tace. “Maza kuje ɓangaren Hadiman dake Kichen kuce maza ashirya abinci na alfarma yanzu”. Cike da ladabi suka amsa kana suka fita. Didi kuwa cikin wani irin farin ciki da annashuwa kana da jinjina girma da mutuntaka irin na Innayi ta kalli Jakadiya tare da faɗin. “Maza ashirya musu drinks, Fruits, Snack's,da ɗan gashshen nama sannan akwai nono mai sanyi da kwakwa ahaɗa musu”. Ta ƙare mgnar tare da kallon Lalla Khadijah sai kuma tace. “Khadija keda Hafsat ku jagoranci aikin”. Kai suka jinjina kana atake suka haɗa suka kai sashen su Innayi da kuma sashen su Abban Jameel... Acan ɓangaren su Hajiya Bunayya kuwa tunda tashiga tangamemen Falon da yaji komai na more rayuwa take kallon komai cikin ƙunan zuciya mamaki da kuma tarin takaici.... Innayi kuwa suna zama ta kamo hannun Khausar da har zuwa lokacin take shesh-sheƙan kuka kana ta riƙo Asma'u yayin da Ummi ke biye dasu suka nufi ɗaya daga cikin ɗakin da yake 3bedrooms ne. Ƙofar da shine na tsakiya suka shiga. Suna shiga ta saki sassayyan numfashi tare da sakin hannun Khausar sai kuma ta zaunar da ita gefen gadon kana ta juya ta fita. Fitanta yayi daidai da shigowar Hadimai mata suka shigo da Fruits suka ajiye cike da girmamawa suka gaishesu kana suka ce... Gimbiya tace ayi muku sannu da zuwa sannan ga abubuwan motsa baki kuci kafin ta iso. Godiya sukayi kana sukuma suka fice ba daɗewa suka sake dawo wasu hannunsu riƙe da drinks,wasu Snack's wasu dambun dabbi da soyayyu. Yayin da Lalla Khadijah da Lalla Hafsat ke riƙe da wasu Bowls manya da yaji Kindirmo da kwakwa da ayaba suka ajiye. Cikin tsura musu ido Innayi ta kalli Lalla Khadijah kana ta juyo ta kalli Lalla Hafsat. Sai kuma ta saki murmushi gani sun ruggumeta cikin bege da kewarsu Innayi tace. “Allah mai iko da buwaya Khadijah kune kuka girma haka”. Sai kuma ta kalli Lalla Hafsat dake faɗin. “Innayi ashe dai rai kanga rai, baki wani canza ba”. Cikin mamaki dai Hajja Nana Hajia Bunayyah da dukkan su suka zuba masu ido. Gaisawa sukayi bayan sun zauna. Cikin kula Lalla Khadijah tace. “Hafsat muje ko, mu barsu susha ruwa". Kai Hafsat ta gyaɗa kana suka juya suka tafi hadimansu na taka musu. Kana acan ɓangaren su Lamiɗo suma haka aka kai musu. Cikin sauƙe numfashi Baffa Jimeta ya kalli Abban Jameel bayan fitar Hadiman kana yace. “Toh Alh Bashir wannan al'amari dai da ban mamaki da kuma ɗaure kai yake toh shi wannan yaro na rasa tantance inda al'amarinsa ya nufa”. Murmushi Abban Jameel kana ya yace. “Nan shine gidansu Modibbo kamar yadda kakarsa ta labarta min shi ɗan wannan ahlin ne, gidansu ne kuma tsatso kuma jigo sannan kuma tushen sa mahaifarsa kenan”. Kai Baffa Jimeta ya gyaɗa cike da gamsuwa yace. “Ikon Allah wannan al'ajabi da yawa yake,ita kuma daga wannan ƙasa ta tashi ta koma Nigeria har Lungunmun can taje ta zauna dashi. wannan wani irin al'amari ne yasa ta ficewa daga nan ta koma can”. Zazzafan ajiyar zuciya Abban Jameel ya sauƙe kana ya gyara zamansa tare da cewa. “Al'amarine mai girma mai kuma ban mamaki”. Numfashi Lamiɗo ya fesar wanda tunda aka fara magana bai ce komai ba ya muskuta kana yace. “Ai wato sha'ani Masarauta sai ahankali idan bakayi Sa'a ba sai a saubata maka rayuwa! A banza”. Abban Jameel na taunar Inabi yace. “Hakanne ma yaso kasancewa shiyasa ta gudu da Moddibo domin tseratar da rayuwarsa”. Baffa Jimeta na kurɓan drinks Mai sanyi yace. “Allah mai iko”. Daga nan kuma sai suka rufe maganar tare da cin kayan maƙulashen da aka kawo musu bayan sun gamane Dr Ahmad da sauran masu jan motocin suka sakkamesu suka tafi. Ɗaya daga cikin Hadiman dake sashin ne ya shigo cike da ladabi ya kallesu kana yace. “Ga banɗaki sannan ga ɗakuna akwai duk wani abin buƙata da zaku buƙace”. Murmushi Lamiɗo yayi kana yace. “Mumgode” Daga haka ya juya ya fice. Bayan awa ɗaya, sun ci sun sha Hajiya Bunayya ta kalli Hajja Nana dake goge baki da Tissue tace. “Wannan al'amari dai da ɗure kai yake”. Cikin taɓe baki Hajja Nana tace. “Toh Ni dai fatana dai Allah yasa basayar damu akazo yi ba ehee”. Dariya mai sauti Innayi ta sanya ganin yanda Hajja ke magana tsakaninta da Allah cike da kamala tace. “Babu Sai dawa sai karramawa wanda gadon mune, kuma ma in banda abinki a saidaku a nemi me, ki dai dubafa duk wata ɓukata da ɗan Adam yake dashi muna dashi a masarautarmu”. Ummi kam murmushi kawai take, dan talura Hajja Nana da innayi har yanzu ba'a shiryaba. Suna cikin haka sukaji sallama, tare da ganin jagorancin Hadiman Didi Cike da zaƙuwa ta tashigo tare da Jakadiyar ta da kuma Kakar Moddibo Niyna sai kuma su Rahama bakinsu ɗauke da sallama. Innayi na ganin Didi tayi saurin miƙewa tare da durƙusawa agabanta kana ta sunkuyar da kanta ƙasa batare da tace Uffan ba. Didi kuwa cikin yalwataccen farin ciki ta tsugunna tare da sanya hannunta akafaɗar Innayi kana ta ɗagota ta tsayar da ita suna fuskar juna, sai kuma kawai ta ruggumeta tare da faɗin. “Kin gama min komai Innayi kiyi min duk kan abinda ɗan Adam zai yiwa abokin zamansa na halacci, daga yau na ƴan taki kin tashi daga Baiwa kin zama ƴa ƴan tacciya kuma Uwa amintacciya kuma kamila kuma cikekkiyar jakadar sarki mai jirangado”. Dariya mai sauti Innayi ta sanya wanda ke nuni da zallan farin ciki kana tace “Alhamdulillah Nagode wa Allah ina tahowa zuciyata na tsinkewa ina tunanin shin ya rayuwa ta kasance shin ana raye ko kuma anbar duniya zuciyata ta cika da fargaba”. Baki ɗaya mutanen falon kallonsu suke cike da tsantsar mamaki musamman Hajiya Bunayya da wani irin zufan hasada ke fita agoshinta. Innayi kuwa cike da annashuwa ta cigaba da faɗin. “Amma Alhamdulillah nayi katari da Youseef akan karagar mulki kana kema nayi katarin dake acikin shigar Gimbiyya amma banga Ubangida naba Sarki Muhammad Aliyu Mouley”. Kai Jakadiya ta girgiza kana tace. “Allah yayiwa Sarki Muhammad rasuwa yanzu ɗanki ne Youseef akan Mulki”. Cikin sanyi Innayi tace. “Allah sarki, Sarki Muhammad Mouleey. Ubangji Allah yajiƙan sa da Rahma”. Amin suka amsa a tare, Ita kuwa innayi juyawa tayi tare da kallonsu Hajja Nana da suka zubo musu idanu sai kuma ta maida idanunta kan Didi tace. “Yanzu dai idan na fahimta Moddibona Aliyuna shine Yariman Masarautar nan? kuma Sarki Mai Jiran gado?”. Yalwataccen murmushi Didi ta Saki kana tace. “Tabbas kuwa shine ɗa Namiji babba A masarautar nan kuma ɗa Mai jiran gado Ahamdulillah kuma ya dawo alokacin da Masarauta ke jiranshi”. Kai Jakadiya ta jinjina kana tace. “Sosai kam”. Didi kuwa cike da nutsuwa ta nufi kujeran dake tsakiyarsu kana ta zauna murmushi ta sakar musu da lallausan murmushi tare da faɗin. “Jaɓɓama Moɗon”. Ga Mamakinsu sai sukaji tayi musu magana cikin Harshen Fullanci. Cikin yanayin mamaki Hajja Nana tace. “Allah bauɗo be Fulfulde voli, kamar da fulatanci kike yi mgn fa ko?”. Murmushi ta saki kana tace. “Sosai ma kuwa Asalina Bafulatanar Adamawa ce ni ɗuyace ga Sarkin Joɗah Sheiykh Jabeer”. Kai Hajja Nana ta jinjina kana tace. “Ai kuwa lallai gashi Yaren da kike mana dashi ya tabbatar mana da hakan”. Wani irin zufa mai kamar tafasasshen ruwan zafine ke tsats-tsafowa Hajiya Bunayya abaki ɗaya ilahirin jikinta acikin ranta take mgn kamar zautacciya. “Toh shin Me hakan yake nufi, kenan haka nufin Khausar tayi katari ta tsinci dami a akala? Ko shegiyar yarinyar da wayo kamar dala, ko dai dama ita tasan Modibbo ɗan manya ne, kaji shegiyar yarinya da iya bada kafa, yoh da na sani ai wlh shi Amina zata aura. Ashe Samira da abinda ta hanga.” Gaba ɗaya tayi kasake ta tafi dogon tunanin. Ƙanwar Mommy Aunty Hajara. cike da farin ciki tace. “Khausar Lelelwal asheko da gaske Lelelwal ɗince ke”. Murmushi Aunty Ruƙayya tayi kana tace. “Tabbas kuwa abu yayi yadda ran masoya ke so. Dama wani hanin ga Allah Baiwa ce”. Hira suka cigaba dayi cike da farin ciki da mutunta juna saɓanin Hajiya Bunayya dake cikin tashin hankali da ƙunan zuciya. Acan ɓangaren su Abban Jameel kuwa Sarki Youseef Mouley da Sheik Jabeer ne suka nufi masauƙin su. Sheikh Lamiɗo na kallon Sheikh Jabeer ya faɗaɗa murmushin fuskarsa cike da kamala yace. “Allah nhokke sabugo Sarkin Joɗa kana shagaban ƙungiyar TABITAL POOLAKU, da mi yetti Allah da kansa ne a nan?”. Kai Sheykh Jabeer ya jinjina kana cike da girmamawa yace. “Ikon Allah Allah yayi mun haɗu kenan?”. Murmushi Lamido yayi tare da zamewa gefensa dan shi kansa yasan idan ana batun sarauta toh in su Sheiykh Jabeer na kusa shi dole a ƙasa zai zauna. Shi kuwa Sheykh Jabeer cikin kamala da kulawa yace. “Ikon Allah sai kuma muka haɗu anan, amma yanzu dai ku huta in Allah ya kaimu gobe sai muji meke tafe daku?”. Cikin gamsu Lamido da Abban Jameel sukace to. Su kuwa daga nan suka fice... Acan ɓangaren su Didi ma Sallama suka yiwa su Innayi tare da faɗin su huta gobe zasu ci gaba da tattaunawa Godiya sukayi musu kana suka fice. Washe gari da safe misalin ƙarfe 9:00am Innayi, Hajja Nana, Jakadiya Sheikh Jabeer, Sarki Youseef Mouley, Galadima, Waziri, Didi Abban Jameel, Ummi, Baffa Jimeta Lamiɗo jakadiyarta zaune suke wuri na musamman kuma keɓantaccen palon Abualeey wato sarki Youseef Mouley kenan. yayin da baki daya idanunsu ke kan Innayi. Innayi kuwa cikin sauƙe numfashi ta cigaba da basu labarin tun randa ta tafi da Modibbo ta wuce Nigeria dashi kana ta nufi Taraba yankin Gembulan sabida sanin yanki fulanine domin Didi na bata labarin, kuma ta iya fulatanci tun a lokacin domin Modibbo shine ɗa na shida a wurin iyayensa daga Khadijah da Hafsat sai da akayi ya'ya uku maza duk basa gama arba'in ake nemansu a rasa sai bayan kwanaki sai a tsinci gawarsu. A wannan lokacin kuma Khadijah da Hafsat sunyi girma da bazasu mance kamannin innayi ba shiyasa sunka ganeta. Fesar da numfashi innayi tayi kana taci gaba da labarta musu, yanda ta rayu da Moddibo yanda ya taso da yanda yayi karatu, da irin ƙalubalen daya fuskanta, da amintakarsa da Jameel har zuwa mutuwar M Jameel da kuma dalilin zuwansa Morocco da kuma irin ƙalubale da baƙaƙen magana da kuma hantara da suka samu awajen mutane kana ta ɗora kuma da wasiyyar da M Jameel ya bar musu akan Modibbo, haɗin da basu labarin Khausar da dole in dai za'a bada labarin Modibbo da Jameel toh dole cikaton na uku Khausar ce. Didi Kam lumshe idanunta tayi wani abin idan taji tayi murmushi wani ta zubda hawaye saboda tausayin halin da ɗan ta yakasance cikin na rashin aminisa da kuma rashin su a kusa dashi da ya zame masa sanadin da ake shegantashi. Cikin sanyin murya tace. “Allah sarki ɗana Jameel Allah baiyi zamu ganka ba bare muyi maka godiyar kekkyawar amintakarka da gudan jinin, sai dai Alhamdulillah Innayi tunda Jameel bai mutu da rashin sanin iyayen amininsa, in Sha Allah mukuwa zamu kasance mashinyi mishi addu'a a tsawon rayuwarmu. Ummin Jameel Ngd MATUƘA Abban Jameel babu abinda zance daku sai addu'a. tabbas Aliyu na kuma yaga jarrabawar rayuwa wanda nasan ya samu darussan rayuwa masu tarin yawa acikinsu Innayi na gode kinyi min halarcin da bazan taɓa mantawa ba kin tseratar da rayuwar ɗana alokacin da ake neman hallakasa kamar yadda akayi ta hallaka yan uwansa da suka gabata”. Murmushi Innayi tayi kana tace. “Wannan yiwa kai ne sannan babu godiya tsakanin mu domin kin cancanci fiye da haka sabida matsayin uwa kika riƙeni ba Hadimarkiba, shiyasa nima nayi miki abinda zan iya yiwa ƴaƴana na cikina”. Kai Didi ta jinjina tare da juyowa ta kalli Ummin Jameel dake sharce hawaye cikin sanyi tace. “Ummin Jameel kada kiyi kuka ga Aliyu na in Sha Allah ya ishemu nidake baki ɗaya”. Cikin gamsuwa Ummu tace. “In sha Allah kuwa”. Innayi kuma gyara zamanta tayi tare da cewa. “Toh Alhamdulillah bayan ta howarsa nan. Muka gama mgnar komai akan Khausar da bai sani ba. toh Alhamdulillah dama acikin labarin dana baku na faɗa muku wasiyyar da amininsa Jameel ya bari toh Alhamdulillah a makkoni biyu da suka gabata an Aura masa Khausar”. Cikin wani irin Didi ta kalli innayi tare da cewa. “Aliyun akayiwa aure!”. Da sauri innayi ta gyaɗa mata kai kana tayi ƙasa da kanta. Sai kuma innayi tayi saurin ɗago kanta jin Didina faɗin. “A....! Ba editing kam *Dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn, masu cewa wai sun goda suga number'n nayine, ko kuma a'a bari dai in na shirya zan sake miki mgn, ko kuma yanzu dai kuɗin bai cikaba tukun sai sun cika, ko kuma a wanne gari kike, kai munyi nisa, toh in ba iyayiba ai duk nisan state da kike ba ruwan mota ba inda bazai kai mikiba, nake turawa ƴan ƙasashen wajema. Kuyiwa Allah da Manzonsa in dai in kinsan Baki shirya sayan kaya ba ku daina min mgnar ku bari sai kun shirya,kada kizo ki ɓata min lokaci a banza, wlh ni na tsani harkar karanta, duk bayani na gamayi in dai saya zakiyi ga kuɗin kaya ga account no ga numberta ai sai ki biya kawai kafin kimin mgn. Tunda dai ga alamominshi da duk illar da yakeyi na faɗi in kina dashi faƙat in babu kada ki wani zo kice min bayani dan ko kinzo iya bayanin da zan miki kenan* Alamomin infection sune kamar haka. Rashin sha'awa. Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma saduwa, da dai sauran abubudann ban lissafa. Sune manyan alamomin infection. Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi. Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin da kwaranya, zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa. KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin chronic infection ne yar uwa. INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai Maganin na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa kana dole ki nace masa da maganin set ɗin na 10k ne kuma maganin kala biyarne nasha da kala uku na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin dai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da baku iya bada tarbiyaba. Saboda yamayin garin yasa ina raba rabin set ɗin in sa miki komai rabi-rabi 5k amman set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 09097853276 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA. By *GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 14* Na *Aysha Aliyu Garkuwa* *Dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn, masu cewa wai sun goda suga number'n nayine, ko kuma a'a bari dai in na shirya zan sake miki mgn, ko kuma yanzu dai kuɗin bai cikaba tukun sai sun cika, ko kuma a wanne gari kike, kai munyi nisa, toh in ba iyayiba ai duk nisan state da kike ba ruwan mota ba inda bazai kai mikiba, nake turawa ƴan ƙasashen wajema. Kuyiwa Allah da Manzonsa in dai in kinsan Baki shirya sayan kaya ba ku daina min mgnar ku bari sai kun shirya,kada kizo ki ɓata min lokaci a banza, wlh ni na tsani harkar karanta, duk bayani na gamayi in dai saya zakiyi ga kuɗin kaya ga account no ga numberta ai sai ki biya kawai kafin kimin mgn. Tunda dai ga alamominshi da duk illar da yakeyi na faɗi in kina dashi faƙat in babu kada ki wani zo kice min bayani dan ko kinzo iya bayanin da zan miki kenan* Alamomin infection sune kamar haka. Rashin sha'awa. Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma saduwa, da dai sauran abubudann ban lissafa. Sune manyan alamomin infection. Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi. Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin da kwaranya, zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa. KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin chronic infection ne yar uwa. INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai Maganin na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa kana dole ki nace masa da maganin set ɗin na 10k ne kuma maganin kala biyarne nasha da kala uku na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin dai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da baku iya bada tarbiyaba. Saboda yamayin garin yasa ina raba rabin set ɗin in sa miki komai rabi-rabi 5k amman set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 09097853276 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA. Da sauri Hajia Bunayyah ta zubawa Didi, idanu sabida a zatonta, lamarin zai zo da gardama ne, ta yadda zasu koma Nigeria da Khausar, ga mamakinta sai taga Didi ta gaza ƙarasa kalmar bakinta, sai juyawa tayi ta fuskanci alƙibla, tare da yin sujudul Shukur cike da yalwataccen farin ciki da yasa hawaye fara zubomata. Wani irin malolon bakinci ne, ya takari ƙahon zuciyarta, sai kuma tayi ƙasa da kanta, jin Didi na cewa. “Alhamdulillah wannan mgnar itace mafi daɗi a cikin dukkan bayanan da kikayi mana Innayi kin gama min komai a rayuwata". Lamiɗo kuwa sassayyan numfashi ya fesar hakama Bappa Jimeta da kuma Abban Jameel. Hajja Nana kuwa ajiyan zuciya mai nauyi ta sauƙe tare da gyara zamanta cikin jin daɗin nagartar ahlin Modibbo, yanzu matsalarta ɗayace, ta yaya Modibbo zai karɓi Khausar wacce irin tarba zaiyi mata a matsayinta na matar da aminshi ne yayi mishi zaɓinta, bawai dan ita ɗin zaɓin rashi bane, gouron numfashi ta kuma fesarwa tare dayi mgnar zuci. “Dole in sa ido kafin komawarmu inga irin tarɓa da kuma yanadin da yaron nan zai amshi Khausar a matsayin mata, muddin naga abinda bai minba, ko alamu. Tozarci ko cin fuska, Allah shine shaida wlh bazan bar jikata a wulaƙanta min ita a ƙasar da bata da kowa nata ba.” Sai kuma ta juyo kanta ta kali Niyna kakar Modibbo kenan mahaifiyar Abualeey, cikin kamala kawaici mutuntaka gami da aminci tace. “Ku shirya idan Allah ya kaimu gobe da yamma akwai taro na musamman, wanda dama an shiryashi tun kwana uku baya, don zamu gabatar da Aleey a gaban family'nsa, tuni Fada take amsar bakunar ƴaƴanta da jikokinta na nesa dana kusa, domin wannan shine buri da fatan dukkan ahlinmu. Toh Alhamdulillah gabatarwa ta ƙara armashi tunda da matar Aleey ta aure ta sunnan ma'aki S.A.W. za'ayi taro". Sai kuma ta kalli Jakadiya tare da cewa. “Jakadiya a sanarwa sarki shiri a shirya gangamin gabatarwar da na aure. Kana ki gayawa Gimbiyya Lailai ta tanadi kayan amarya dana ango, a kuma fidda ƙoren al'ada”. Cikin biyayya da girmamawa Jakadiya ke amsawa da. “An gabama Gimbiya Shatu”. Sai kuma ta kalli Sarki Youseep Mouleey tare da cewa. “A sanarwar faɗa gobe babu zama, kana taron na family ne, idan Allah ya kaimu jibi kuwa za'a gabatar da Aleey a Fada, da kuma bayyanenne matsayinss”. Yah Salam Didi kam sai wasu hawayen farin cikin ne ke zuba mata wani ba korar wani. Galadima kuwa da Waziri kawai murmushi sukeyi kai kace anyi musu bushara da al'jannane. Sheykh Jabeer kuwa a gyaran murya yayi tare da kallon matar amininsa Marigayi Sarki Muhammad Mouley, da ɗan murmushi a fuska yace. “Da dai kada a yawanta bidi'a a lamarin, kuma da an sirranta shi ko”. Cikin sauri Galadima yace. “Yah Sheykh ai Aleey ya sirrantu tsawon shekaru talatin ai yanzu kam lokacin bayyanar sa ce tayi, dole ya fito ko domin girgiza zuƙatan sauran ɗan burbushi magauta duk da dama suna zaton haka tunda kowa yasan labarin wasiƙar da Innayi ta bari kafin tafiyar kuma a san shi ba a tsinci gawarsa ba kamar yadda ake tsinta na yayunshi da suka gabata, masu fariyar dole sarauta ta bar hannun ahlin Aliyu Mouley, su san cewafa ga wani Aleey mazan”. Murmushi mai ɗan sauti Sheykh Jabeer yayi dan shi kansa al'amarin yana tsumashi yana tuna mishi irin magautan da suka fuskanta a masarautar Joɗo, shida har tsuntsuwa aka meda mahaifiyarsa. *A Littafin GARKUWA sai gashi kuma ƴar shima ta faɗa irin gidan* Innayi kuwa cikin yaƙini tace. “Da izinin Allah su da Aliyu na sai dai kallo basu da zarrar iya cutar dashi”. Cikin gamsuwa Sarki Youseep Mouleey ya gyara zamansa tare da fuskatarsu kana yace. “Aje a fara shiri”. Daga nan aka watse taro cike da jin daɗi. Didi ce zaune a bakin gadon ta na alfarma yayinda Lalla Khadijah da Hafsat dake zaune a gabanta cikin tsananin happy tace. “Didi kin ko tuna cewa gobene birthday ɗin Aliyu”. Kai ta jinjina tare da kallon Rahama da ta miƙe zaune tana mai danna wayarta tace. “Didi kice inyi gayyata ta mu samman”. Ta ƙare mgnar tana shiga group ensu na Mouley family. Didi kuwa cikin jin daɗi tace. “Ai kuwa Rahama ki gayyata ta musamman domin bikine na musamman. Sai kuma ta kalli Hafsat tare da cewa. “Ki kira ƙawarki Islam kuje Ryad square shopping mall. Ku ɗebo dukkan abinda ya dace, kama daga na amarya da shi Aleey. Daga nan in kun taso ku biya Marocco Mall ki ku zaɓo dukkan abin buƙata na al'adun amaren masarautar Mouley, Hafsat so nake komai ya zama na musamman ne”. Cikin sanin manufar mahaifiyar tasu ta ce yanzuma kuwa Didi. Khadija kuwa da sauri tace. Amman sai munje munga amaryar kafin mu tafi”. Gyaɗa musu kai Didi tayi tare da cewa. Nima yanzu zan tafi sashin Niyna dan ance min su Goggonku Salma da Zakariyya sun iso”. Daga nan ta miƙe ta fita. Rahama kuma tana gama fesa labarin hidimar da za'ayi a masarautar tasu gobe misalin ƙarfe huɗu na yamma. Ta kuma shiga group ɗin na ƙawayenta. Nan ta fesa musu. A masauƙinsu Khausar kuwa bayan su Ummin da Innayi sun dawo cikin farin ciki Ummu ta zauna kusa da Khausar dake riƙe da kwanon ƙasaitacciyar mace da Ummin ta dama mata tun kafin su tafi. Ƙwaffa tayi tare da cewa. “Wai Khausar har yanzu baki shanye damun nan ba?”. Fuska ta ɗan kwanɓe tare da cewa. “Allah ko Ummi abun babu daɗin”. Da sauri Asma'u tace. “Ni dai Wlh yayi min daɗi gaba ɗaya gumbunan da da garukan ɗaɗine dasu, wani garɗi kamar na dabino da aya da kwakwa harda ɗanɗannon zumafa a ciki, Ummi gashi da zaƙin su ƙungiyar alewa da kuma mazarƙwaila”. Da sauri Ummu tace. “Toh sha zumami kice mana wanda aka ɗan sha ɗin ma kece kika shanye. da kike koro jawabi haka”. Yar dariya tayi tare da rufe idonta kana tace. “Sai daifa gsky kuma duk da kayan dadin akwai itatuwa da jijiyoyi dan naji ƙamshi jijiyar ilanwaddihi ma da ma kwaranyi wanda kike yawan aikena in amso miki wurin Innayi”. Harara Ummi ta cilla wa Asma'u tare da cewa. “Dama ai mgni kam bazai yi ɗaɗiba, maza Khausar kafa kai ki shaye”. Cikin rumtse idanun ta kafa kanta ta fara sha. Saida tasha kusan rabi kana ta janye kwanon tare da kwaɓe fuska tace. “Wlh Ummi ni dama can kayan zaƙi bai cika dakuna ba, nafi son abun yaji-yaji kiga mana kazar nan da kika dafa min duk da babu daɗi amman dana zumbuɗa yaji na cinyeshi fes. Kuma Kinga Wanda Aunty Hajara ma ta kawo min na cinyeshi. Shi kam ma yafi rashin daɗi dan da ƙyar naci tanata zagina wai dubu ashirin da takwas ta biya AYSHA ALIYU GARKUWA ta dafa minshi wai zuciyar farin ragone”. Haɗe fuska Ummi tayi tare da cewa. “Kuma wannan ɗinma sai kin shanyeba”. Jin haka yasa ta kafa kai ta shanye, tare da ajiye kwanon kana tace. “Alhamdulillah na gama”. Cikin sauƙe numfashi Ummi tace. “Yanzu muka dawo daga sashin kiran da akayi mana, munje bisa jagorancin innayi”. Da sauri Asma'u tace. “Ummi kunga Yah Modibbo?”. Kai ta jujjuya mata tare da cewa. “Bamu ganshiba, baima san munzoba, innayi ma sunce ta bari sai gobe zata ganshi”. Taɓe baki Khausar tayi tare da cewa. “Uhmm me ake ta ɓoyeshi sai kace kuɗine shi ko zinari”. Zura mata ido Asma'u tayi tare cewa. “Yoh ba doleba, sun san akwai mai ƙar mishi kallo har gashin ƙeyarsa ta iso”. Harara ta cillawa Asma'u tare da cewa. “Waya ma damu da dashi”. Murmushi Ummi tayi tare da faɗin. “Yanzu dai tashi kiyi Wonka, tunda dilken ya kai awa biyu a jikinki”. Da sauri tace to, tare da miƙewa ta nufi bathroom din. Asma'u kuwa falo ta nufa jin innayi na kiranta. Zaune ta sameta dasu Hajia Bunayyah da kuma su Aunty Hauwa duk dai waɗanda suka zo tasu. Gyara zama tayi tare da kallon su ɗaya bayan ɗaya kana tace. “Idan Allah ya kaimu gobe za'a fara hidimar bikin Khausar da Modibbo kamar yadda al'adar masarautar Mouley takeyi. Dan haka ku shirya karfe huɗu na yamma ne za'a fara. Zuwa Maggarib an gama na gobe sai kuma zuwa jibi. Cikin tsinkewa da lamarin cigaban da Khausar ta samu Hajia Bunayyah tace. “Uhmm Allah ya kaimu”. Sai kuma ta yunƙura zata tashi. A hankali ta koma zaune jin muryar Hajja Nana na cewa. “Bisa alamu dai Khausar taci ribar ƙin auren ɗan mayu, abu ya haɗu, sunna ta haɗu da farilka, sakekke ya haɗu da sakekkiya, wato bazawari ya samu bazawara ɗan maye da ƴar Mayu, jikar tsarki da jikan sarki”. Cikin takaici Hajia Bunayyah tace. “Kamar yaya kuma Sunan ta hadu da farilla?”. Kai Hajja Nana ta jinjina cikin isa kasaitar data motsomata yau tace. “Eh ɗan babban Sarkin Mouley na kasar Marocco ya auri jikar babban Sarkin Gombawa na ƙasar Nigeria jihar Gombe, kin san su dama su Khausar kirarinsu Gombawa ɗiban fari ba'a kwana dasu ba a tashi dasu, Gombe doma hamadar sarki lahirar sulaimanu”. Da sauri Innayi ta kalleta cikin rashin fahimta ita kuwa Hajja Nana cikin ƙasaita tace. “Yoh da ji kikeyi ku kadaine keda masarauta, to idan baki saniba, Sarki Buba Yero shine tsohon mijina kuma kakansu Khausar, barina Gombe da mahaifin Khausar da bappanta Muhammad, ne yasa masarautar ta koma hannun kaninsu ɗan abokiyar zamata, kuma shi har yanzu jira yake Yayanshi bappan Khausar yaje ya karɓi ragamar mulki dan su masarautarsu sunada imani da ƙaunar juna babu wani tsaface-tsaface, nice na hana sabida ni kwanciyar hankali ƙannena yafi min”. A hankali Ummi dake jiyo Hajja Nana ta fesar da numfashi tare da cewa. “Haba sai haka mana ƙasaita da isar Hajja Nana tayi yawa, ita kanta Khausar ƙasaitarta da kwarjinin ba irin na normal mutane bani, kwarjinin ta yawa gareshi. Sai kuma ta kalli Khausar da fitowar ta kenan daga Bathroom. “Masha Allah”. Shine abinda Ummi ta faɗa sabida ganin wani irin sheƙi da ƙellin da fatar Khausar keyi kai kace tarwaɗace, tsabar farin da tayi kace balarabiyace. Gashin kanta dake tubke ta zubawa ido. Sai kuma ta kalli Khausar ɗin dake tsane jikinta tare da miƙa mata. Man shafawa, da dauko handdryer kana ta dawo ta bayanta. Tare da fara busar mata da gashin dan ya ɗan jike. yaje mata tayi tare shafa mata mai. Ita kuwa Khausar mai take shafawa a jikinta kusan a tare suka gama. Ajiye handdryer ɗin Ummi tayi tare da juyowa gefen gadon inda akwatuna set ke jere, ɗaya pink ɗaya blue, wanda Ummi ce ta bada aka haɗawa Khausar ɗin Kayan lefe, kana kuma shine aka kai gidansu dangi da abokan arziƙi suka gani. Wanda suma Hajia Bunayyah dai bata samu abin kushewa ba. Na forkon ta buɗe wanda tun a gida Asma'u ta haɗa dukkan abin buƙata da kuma kayan da Khausar ɗin zata saka har gama bikin. Wata Dubai Abaya Ummi ta zaro mata, Black color sai kuma zare golding color da aka yiwa rigar aiki zuɓi na musamman mai masifar kyau da ratsin fari kaɗan rigar irin mai ɗan faɗin nanne musamman daga sama. sai kuma ta zaro mata wani tattausan mondo Wanda bazai wuce iya guiwarta ba, sai bra su duka fararare, turare ta zaro kusan kala uku ta feshesu dashi. Kana ta ɗauko Kulaccar sirri wacce ta saya wurin AYSHA ALIYU GARKUWA, miƙa mata tayi tare da cewa. Gashi ki shafa wannan. Amsa Khausar ɗin tayi tare da cewa. “Ayyah Ummi a tubke min gashin nan”. To Ummin tace tare da fara tubke mata shin. Tana gama ta nufi falo tare da cewa. In kin gama kizo, kai kawai Khausar ɗin ta gyaɗa mata. A can Falo kuwa Hajia Bunayyah ce ta miƙe jiki a salube ta shige ɗakin da nanne masauƙinsa inta da Aunty Hajara da kuma Aunty Ruƙayya. Da sauri ta maida ƙofar ɗakin ta rufe tare da dannawa Hajia Lami kira a wayarta. Bugu ɗaya ana biyu Hajia Lami ta ɗauka tare da cewa. “Mutanen Marocco yaya akayi?”. Cikin fesar da numfashi mai zafi Hajia Bunayyah tayi kwafa tare da cewa. “Wllhi Allah Hajia Lami munyi babbar asara daba Samira wannan yaron ya auraba. Na rantse miki da Allah munyi asarar samun daular duniya. Wannan shegiyar yarinya mai idanu kamar na mujiya ko yaushe suna lunshe kamar mai jin bacci anya ma kuwa ba idanun dunane da ita ba. Kinga tayi nisa ta barmu da Naseer ɗin da ubansa ko Sarkin tasha bai taɓa samuba, ke kuwa ta bar miki ƴa da wari da yoyon ƙazanta”. Nannauyan numfashi Hajia Lami ta fesar tare da cewa. “Toh yanzu me abinyi?". Cikin tsananin hasada Hajia Bunayyah ta buga hannunta da jikin gini tare da cewa. “Wallahi Allah ni dai na rantse da Allah, sai na kashe auren nan, koda zan tafi tsirarane sai na watsa aurenan, muddin ina raye wlh Khausar bazata ji daɗin rayuwarta a gidan nan ba, idan zaki zo mu haɗa hannun da ƙarfe mu tumɓuke auren nan, mu shiga da Samira gidan to ki fara shiri, domin ina dawowa zamu bazama". Cikin ƙeƙashewae zuciya Hajia Lami tace. “Ai ke dai Allah ya dawo dake lafiya, Ƙawata na sama mana labarin wani ƙasurgumin boka a ƙasar Niger cikin dajin Damagaran ance min aikinshi kamar yankan wuƙane, babu haufi shi bazama ka biyaba sai buƙatar ka ta biya”. Cikin yaƙini tace. “Ke dai ki shirya ina dawowa zamu tafi”. Daga nan suka katse kiran kana ta fito. A falon kuwa da sauri su Ummi suka ƙali ƙofar falon jin sallamar Jakadiya da kuma su Lalla Khadijah da Hafsat. Cikin sakin fuska Ummi da Innayi suka amsa tare da nuna musu wurin zama. Zama sukayi cikin sakin fuska da cikekken fulatancinsu da suka iya ta sanadin Didi suka kalli su gaisa cikin mutumtaka. Jakadiyace ta kalli Lalla Hafsat tare da juyowa ta kalli innayi kana tace. “Dama yayun Aliyu ne suka zo ganin ƙanwar tasu tare da marabtanta. Cikin jin dadi Ummi tace. “Ayyah to babu laifi barin in kirawota”. Sai kuma ta mike ta nufi dakin da Khausar take. “Masha Allah diyata kinga yadda kikayi kyau kuwa". Murmushi tayi tare da rufe fuskarta da tafukan hannunta. Ita kuwa Ummi kamo hannunta tayi ta ajiyeta tare da cewa. Zo mu je ki gaisa da yayun Modibbo. Da sauri ta sunkuyar da kai ganin yadda Ummi ke gyara mata tarhan da tayi da gyalen abayar sosai tayi masifar kyau ta fito cas da ita a matashiyar budurwar yar kimanin shekaru 19 zuwa 20. Duk da rigar nada faɗi bai hana kyan surar jikinta bayyana ba. A hankali suka fito falon. Khausar kam kanta a ƙasa take wani irin amintaccen taku mai cike da nitsuwa. Da sauri Lalla Khadijah ta miƙe tsaye lokacin da suka iso tsakiyar falon. Hannunta ta buɗewa Khausar tare da faɗin. “Wow Masha Allah, Didi dai ta samu ƙarin diya wannan ai in an ganta da Rahama kai kace tagwayene". Murmushi mai yelwa Lalla Hafsat ma tayi tare da miƙawa Khausar hannun a hankali Khausar ta ɗan janye jikinta dan jikin Lalla Khadijah ta ɗan saketa. Ruggumeta Hafsat tayi tare da cewa. “Masha Allah, Khausar muna farin ciki da shigarki Mouley family. Allah ya baki hikima da basirar zama tsakiyar wannan Fada”. Kusan a tare suka amsa da Amin ita kuwa Khausar yatsun hannunta take ɗan murza tare da ɗan rusunawa kana ta gaidasu. Amsawa sukayi suna mai ƙare mata kallo. Cikin ɗan sakin fuska Hafsat tace. “Ai wannan komai nata kamar na Rahama zaiyi mata dai-dai”. Cikin girmamawa Jakadiyarsu tace. “Sosai ma kuwa”. Ita kuwa Hafsat hannun Khausar ta kamo tare da cewa. “Takalmi sise nawa kike sawa”. Cikin sanyin murya tace. “37”. Da sauri Khadijah tace. “uhm jinjina sise ɗin Rahama kenan”. Sai kuma ita Khadijah ta kamo hannun Khausar tare da ajiyeta gefen Innayi kana tace. “Zauna abinki. Didi da Niyna sunyi miki Barka da zuwa, masarautar Mouley. Yanzu mu zamu fita ne.” A hankali tace. “Allah ya kiyaye hanya." Amin sukace a tare sai kuma suka ɗan kalli Asma'u tare dayi mata murmushi suke. “Ke me sunanki?”. “Asma'u”. Murmushi Khadijah tayi kana tace. “Yauwa toh in ba matsala innayi zamu tafi da ita, ai kin san sise ɗin Khausar da kalanta ko?”. Cikin fara'a Asma'u tace. “Sosai ma kuwa, Nama fita sanin abinda yake mata kyau”. Dariya sukayi ganin hararar da Khausar ta cilla mata.. Ummi kuwa murmushi kawai tayi. Daga nan suka fita da Asma'u. Sune basu dawoba sai gab da Maggarib. Acan Side din da Modibbo yake kuwa. Zaune yake shi da Ibrahim da Dr Jameel. Cikin tsuke fuska ya kalli Dr Jameel dake zoro wayarsa daga aljihu. “Baby”. Ya faɗa a saman lips enshi. Sai kuma ya tsaida idonsa kan Modibbo da ya wani irin tsaresa da idanu. A hankali yace. “Yah dai Malam kallon nan fa?”. Fuska Modibbo ya kuma tsukewa tare da cewa. “Kaji tsoron Allah, Dr J kasani. Abinda kakeyi kana tafiya cikin fushin Ubangiji ne, kuma masifar zunubinka zaiyi ta bibiyarka tun anan gidan duniya, kasan cewa abinda kayiwa ƴaƴan wasu za'ayiwa ƴaƴan ka, shin me ribarka a cikin in har ka jazawa ahlinka. Ka tuna shifa zina tsananin muninsa yasa Allah baice kada kuyi zinaba, cewa yayi kadama ku kusaceshi fa. Shifa mazinaci baya zina har sai an zare mishi imaninshi. Kasan kuwa abinda Allah ya tanadarwa mazinata abinsha a cikin jahannama?”. Cikin tsananin sanyin jiki Dr Jameel ya rumtse idanunsu tare da cewa. “Nifa shiyasa badon Abualeey da kansa yace min dole in kasance kusa da kaina wlh bazanzoba sabida na lura kai mutumne mai tsaraɓe-tsaraɓen halal da haram”. Cikin takaici Modibbo yace. “Koda baka zo inda nakeba kasa a ranka in dai ina cikin ƙasarnan, sai na kasance tare da kai, na kuma yi al’ƙawari zan ƴaƙi shsiɗanin dake tare da kai, in Sha Allah sai ka dawo managarci tamkar J na”. Murmushi Dr Jameel yayi tare da kallon hadimai guda huku da suka shigo da manyan jakukkuna guda biyar masu ɗauke da tambarin Anfaplace mall Marocco. Da sauri Ibraahim ya miƙe tare da cewa. “Ku shigo dasu cikin bedroom kada ku barsu a nan”. Jin hakane yasa suka bishi a baya. Kusan a tare suka shirya kayan cikin wodurob. Daga bisani suka fito falon, a tsaye ya samu Dr Jameel. “Mujeko Ibraahim”. Cewar Dr Jameel. Kai Ibraahim ya gyaɗa tare da bin bayanshi sai kuma ya juyo ya kalli. Moddibo dake cewa. “Wai dan Allah Ibraahim sai yaushe za'a buɗeni in samu zuwa jam'in salla, wlh abinfa yana damuna. Sassan numfashi Ibraahim ya fesar kana a hankali ya juyo ya dawo gaban Modibbo tare da cewa. “Kayi haƙuri Yah Aleey in Sha Allah gobe dai a jam'i zakayi sallan magarib. Akwai babban dalilin ne da yasa ba'a barka ka fitoba. Ƙwaffa Modibbo yayi tare da lumshe idonsa Allah ya sani suna ƙona mishi rai da batun hanashi jam'i da wotoyinsa. Shi kuwa Ibraahim juyawa yayi yabi bayan Dr Jameel suka tafi. Washe gari tun safe Dr Jameel da Jabeer bin Jabeer da kuma Ibrahim suka shigo wurin Modibbo. Tare da wani Kekkyawan matashi wanda bazai wuce sa'an Modibbo ba. Cikin sakin fuska matashin ya bawa Modibbo hannu tare da cewa. “Sunana Zakariyya Khallin”. Cikin ɗan sakin fuska Modibbo yace. “Masha Allah”. Ibrahim ne ya amshi mgnr da cewa. “Yah Aleey Wannan ɗan Goggo Salma ne ƙanwar Abualeey. Shi a India yake shima likitane, taron gabatar da kaine ya kawoshi.” Murmushi Modibbo yayi tare sake bashi hannun, shi kuwa Zakariyya ruggume Modibbo yayi tare da faɗin. “Duk da zumuɗin Mami na rigata ganin ɗan yayanta”. Shi kuwa Modibbo Ibraahim ya kalla jin yana cewa. “Dr Jameel ma ɗan Goggonmu ne Aunty Sahrah itake bin Goggo Salam, kuma babanshi Aminin Abualeey ne ɗan ƙasar Turkey, duk dangin babanshi suna can”. Dr Jameel kuwa numfashi ya ɗan fesar kana yace. “Ni ya labarin Yusuf ne, kwana biyu bamuci wayaba”. Da sauri Zakariyya yace. “Ya tafi Mexico kasanshi ya nacewa Zeeyada yar Lalla Hafsat”. Sai kuma ya kalli Modibbo tare da cewa. “Yusuf ɗan Unclee Haroon Mouley ne, ƙanin Unlee Youseep Mouleey”. Cikin fahimta Modibbo yace. “Na fahimta, toh amman kuma tunda nazo banga Unclee Haroon ɗinba”. Cikin sanyi Dr Jameel yace. “Dashi da Mamina, da Abbana duk rana daya sukayi haɗari, su sun rasu shi kuwa har yau baida lfy tsawon shekaru ashirin da biyar kenan”. Cikin sanyin jiki da tsananin tausayi Modibbo yace. “Allah sarki Jameel Allah ya jiƙansu da rahama yasa sun huta shi kuma Unclee Haroon Allah ya ya bashi lfy”. Da Amin suka amsa baki ɗayan su. Shi kuwa Modibbo cikin sanyi ya kalli Dr Jameel tare da cewa. “Dan J kabar abinda kakeyi ka zamewa Aunty Sahra da Abba al'waladussaliha ko dan basa raya ka zame musu sanadin samun lada”. Cikin sanyi jiki Dr Jameel yayi ƙasa da kansa yana mai taunan lips inshi na ƙasa. Shi kuwa Modibbo a raunace yace. “Mu kuwa zamuci gaba dayi maka Addu'o'i Allah ya shiryeka”. Amin suka amsa a tare. Sai kuma Ibrahim yace. “Yauwa mu shiga daga ciki masu gyara zasu shigo gyara nan ɗin". Toh sukace kana suka shiga Corridor nan tare suka shiga ƙofar nan ta dama inda Modibbo yake, a falon suka zauna. Zamansu ba jimawa Rahman ta shigo da hadimai da sunka kawo musu breakfast. Acan Side ɗin dasu Khausar suke kuwa, suma tuni an kawo musu breakfast, dama dukkan abin buƙata. A nan wannan falon kuwa, zuwa bayan an isar da sallam la'asar duk an gama ƙawatashi da shiryashi irin shirin nan na al'farmar da kamala. Kujerun gaba ɗaya an mannasu da ginin duk da girman falon wai dan a samu ya ƙara girma. Wata kujera mai zaman mutum biyu aka ajiye daka san tsakiyar falon. Sai kuma wasu datsa-datsan Turkiy Carpet masu masifar kyau da taushi. Da aka shimfiɗa a gaban kujerar, wacce duk ta inda ka shigo zaka kalli waɗanda ke ka kujerar. Sai kuma wasu tukwanen kasa masu zanen ɗawisu da aka jere gefe da gefen kujerar yayinda daga sama tukwanen kuwa, gashin gezan ɗawisunne a cikin mai cikekken launi daban-daban, sai kuma wani tim-tim da aka ajiye a guda biyu a gaban kujerar wanda da bisa alamun anan waɗanda zasu zauna kan kujerar zasu daura sawunsu. Sai kuma hadimai guda uku ɗaya na bayan kujerar ɗaya na gefen dama ɗaya na gefen hagu. Kana duk inda ka wulga idanunka a falan kaskon turaren wutane mai fasar da sassayan kanshi. Sai kuma sanyin ac dake ratsa ko ina, an sassake labulayen, tare da kuna wutan falon baki ɗaya a ƙalla falon zai iya ɗaukan mutun settun zuwa tamanin. A nan sashin dasu Khausar suke kuwa. Wasu matane guda biyu, aka kawo dan shirya kausar, Kasancewarsu ƙwararrun masu shirya amare, wanda suke zaune acikin masarautar musamman domin gyara da kuma ƙyale amare. Wata Haɗaddiyar rigar Caftan and Takchitas suka sanyawa Khausar din, wacce ta kasance farace ƙal, mai ɗauke da ratsin adon gold da kuma sky blue wato kalan sararin samaniya. Rigace me tsananin kyau da takasance traditional wedding dress wanda ƴan masarautar Mouley morocco ke sawa lokacin biki, sosai rigar ta zauna ajikin kausar, tayi mata ɗas tare da k’ara bayyana tsantsar kyaunta, musamman da suka ɗaura mata tsadadden sarƙan gold da kuma ƴan kunne haɗi da awarwaro da kuma zobunan gold, wanda suka ƙara cika adon nata, babban mayafin daya kasance fari ƙal, wanda aka kewaye bakinsa da tsararren ado me kalan sky blue, suka sanya mata akanta, wanda ya sauko har yakai ga ya rufe kyakkyawar fuskarta. Masha Allah da wannan tsananin kyaun da kausar tayi, wanda kallo ɗaya zakayi mata kasan ta cika mace har mace, saboda tsananin kyaun da traditional wedding dress din yayi mata, a kyawawan ƙafafunta kuwa wani haɗadɗen takalmi irin nasu na sarauta me kalan sararin samaniya suka sanya mata, daya sake k’awata shigan nata. Duk da kafafun nata ba lalle dan innayi ta hana a saka mata. Su kansu sun yaba da kyaun yarinyar domin tunda suke shirya amare basu taɓa shirya amaryar da tayi kyau sosai kamar wannan ba, kai kace asalinta balarabiyar Morocco’n ce, musamman yanda jikinta ke fitar da sihirtaccen k’amshi kulaccar sirri da me matuk’ar ratsa zuciya haɗi da daɗin shaƙa. “Masha Allah, tsarki ya tabbata ga Ubangiji me tsara kyawawan halittun da yayi wannan halittar da ta kasance tamkar farin fure acikin tarin jajayen furanni, Allahumma Barik.” Cewar Lalla Khadija da shigowarta kenan, cikin shigar ƙasaita. “Masha Allah.” Ta kuma faɗa tana me miƙawa su Asma’u, Dija da kuma Asiya kayan dake hannunta, wanda suna ɗaya daga cikin kayan da aka kawowa kausar jiya, dogayen riguna ne guda uku masu matukar kyau. “Ga wannan kuma ku sanya, domin naga kaman kune ƙawayen amarya.” Amsa sukayi suna godiya.. *Littafin SAKAYYAH na kuɗine ƴar uwa ki biya ki karanta abinki cikin Salamah 1k nefa kacal 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA, sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP NUMBER'N 09097853276, in tura miki littafin ki karanta abinki cikin salama kana in saki a Group ɗin* By *GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 15* Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Assalamu alaikum mutanan arziki masoya kamshi ma abota kamshi Amaren kamshi masu jargon kamshi Yammata wadanda sukasan darajar kamshi ni Aysha Aliyu Garkuwa na kawo muku tallan wasu Amintattun turarukana masu matukar kamshi da Kama jiki Masu saukin farashi sannan ga biyan bukata Yarhjya_incense_and_more Ta shirya tsaf domin ta gwangwajeku da Turaruka na alfarma Farar khumrah Bakar khumrah Turaren Wanka Oil 6ml 1 Oil 12ml 1 Turaren fesawa 24 hours guda 1 Duka Akan 10k kacal Sannan kayanta suna tafiyane da guarantee duk wacce tasiya taji babu kamshin nan na alfarma ko kuma basuda lasting to tayi alkawarin mayar muku da kudinku Wannan garabasar zata kare on 5th September insha Allah Ku hanzarta ku mallaki naku domin kayan yarhjya babu Danasani a cikinsa saidai kuyi alfahri da siyan kayanta Account number 1419787445 Amina Umar usman access bank Kitura evidence of payment to 08092664954 Kuyi saving number TA domin ci gaba da ganin Turaruka Kala Kala Yayin da gaba dakin sune bin Khausar kallon, sabida yadda annurinta ya cika fuskarta, tare da haska ɗakin, lokaci daya ta zama tamkar tauraruwar da tafi ko wacce haske acikin duniya. Acan cikin sauran ɗakunan kuwa, tuni su Ummi da kuma su Aunty Hajara, Aunty rukayya, Hajiya Bunayya, sun sha kwalliya cikin shigar Alfarma, had’i da kece raini, sun kuwa yi matukar kyau, domin hatta su Innayi da Hajja Nana ba abarsu a baya ba, musamman Hajja Nana duk tsufanta, bai hanata yin kyau cikin doguwar rigar data sanya ba kasancewarta ƴar duma-duman tsohuwa kai hakama bata shekarun da take da suba, dukansu sunyi kyau sai ɗaukar idanu suke, kowanne daga cikinsu kuwa kaga ni kasan yana cikin farin ciki, musamman Innayi da ayau farincikin dake kan fuskarta ya kasa ɓuya. Hakama ɓanƙaren su Abban Jameel da Lamiɗo da Malam Arɗo Bappa Jimeta da Haiydar harma da Dr Jameel sosai sukayi shiga ta al'farmar. Su tuni sun iso wurin taron bisa jagorancin Sheykh Jabeer. Hakama su Innayi suma tuni sun sauƙo bisa jagorancin innayi, sun zauna a gefen inda su Abban Jameel suke, don dama an ware musu wurin zamansu na musamman. Aɓangaren Moddibo kuwa tsaye yake acikin cikin ɗakin da ya lura nanne ɗakin Ibraahim, yayinda yake cikin wata irin Amintacceyar shiga ta al'farmar da kamala. Dandatstsiyar jalabiya ace a jikinshi Sky blue mai masifar kyau da shaƙi sai ɗauke ido take tamkar madubi, sai kuma wata tattausar Al'kebba fara ƙal mai ratsin Sky blue da golding kala na zaren da aka yayyarfawa alkebbar wani irin Mashahurin aiki mai cike da tambarin masarautar Mouley ɗin. Sai kuma farin hirami mai gidan dara-dara Sky Blue, wow Masha Allah. Wani irin sheƙi da ƙyalli yakeyi kai kace taurarone sajenshi kuwa sai walwali yakeyi fuskarshi ta fito ras. Cikin ɗan fesar da numfashi yace. “Anya zan iya wannan tsaraɓe-tsaraɓen kuwa”. Yayi mgnar cikin ƙosawa da yadda ake wani shiryashi kamar yaro. Murmushi Ibraahim yayi, had’i da cewa. “A’a zaka iya, mana, kayi haƙuri kasan al’adarmu ce anan, duk ranar da za’ayi wani abu na musamman, shirya mutum ake, musamman irinka masu girman daraja.” Kai Modibbo ya girgiza cikin yanayin k’osawa yace “Afwan ni a barni haka”. “A’a Yah Aleey dan Allah, kasan nan masarauta ne, kuma kana da matsayi na musamman, kadai bari ashirya kan.” Kokarin magana yake, sai kuma ya fasa saboda Sheykh Jabir daya shigo, cikin shiga ta alfarmar da takasance shigarsa akoda, wanda a wurinshi Modibbo ya gaji don irin wannan shigar, ganin Modibbo’n azaune yasa shi, bud’e baki da mamaki yace. “Har yanzu Aleeyu basu gama shiryaka ba, lokaci yana k’urewa, tashi maza a ƙarisa shirya ka da hanzari.” Ya k’are maganar yana me jawo hannunsa, suka nufi gaban dressing mirror wanda yake cike tab da ababen gyaran jiki, komai na wurin tsabtsab yake, komai neat da alama Ibraahim din gwanin tsabta ne. Suna isa wurin ɗaya daga cikin hadiman ya ja mishi kujera, ya zauna, bisa umarnin Sheykh Jabeer way’annan hadiman suka ci gaba da shirya, shirin da ya bayyana cikakken kwarjininsa me burgewa. “Masha Allah.” Ibraahim ya fad’a lokacin da kwararrun hadiman nan suka nad’a masa kyakkyawan farin hirami me ratsin adon sky blue akansa, da yayi matuk’ar k’ara bayyana kwarjininsa, still suka gyara mushi zaman tattausan farar, alkyabbar da taji ado, me d’auke ido da jan hankali, wacce tana da faɗi kuma a buɗe take, tabbas zan iya cewa Modibbo bai tab’ayin kyau irin na yau ba, domin shi kansa ya shaida hakan, saboda tsananin kyaun da yayi, Sheykh Jabeer da Kuma Ibraahim murmushi kawai suke idan sun kalleshi. Kyakkwawan takalmin sarauta light blue aka sanya masa aƙafarsa, wanda shiya ƙara cika adon nasa, domin harda adon bit din gold ajikinsa, ahannunsa kuwa wani tsadadden agogon gold suka d’aura masa, wanda cikinsa ke d’auke da tambarin masarautar tasu ta Mouley. Murmushi Ibraahim ya sakeyi, wanda hakan yasa Modibbon ƙanƙan da idanunsa, cikin sanyi da taushin muryar da taza me masa d’abi’a yace. “Wai Ibrahim duk wanna murmushin na menene?” Murmushi Ibraahim din yayi, yana me gyara masa zaman takalman ƙafarsa yace. “Duk wannan murmushin da shigar taka ta musammance, yau din rana ce ta farinciki Yah Aleey, yau da za’a gabatar dakai awajen dangin mahaifinka, yau kowa zai san da zamanka, ni gani nake kamar masu shiryakan ma basa sauri.” Ya ƙare maganar yana sake kallon tattausar alkyabbar dake jikin Ya Aleey’n nasa, wacce Sheykh Jabeer ke k’ara gyara masa zamanta. Aransa yake yaba baiwar kyau kwarjini had’i da haiba da Allah Yayiwa Aleey’n. Abayyane kuwa cewa yayi. “Masha Allah, Sheikh Jabeer kuwa cikin kulawa yace. “Fatabarakallahu fiy ahasanil khali kiyn. Allah Ubangiji ya albarkaci rayuwarka, ya kareka daga sharrin mugun mutum da aljan, ya kuma tsareka daga sharrin idanun al’ummar da zasu kalleka, ka shiga da addu’a, Ubangiji na tare dakai akoda yaushe.” Amin Ya Allah, Jabeer bin Jabeer dake shigowa ya amsa. Shi kuwa Modibbo Cikin dai ɗaurewar kai da har yanzu ya ke ciki ya gyaɗa mishi kai. Yayinda Ibraahim kuwa, tsananin kyaun da Yah Aleey’n yayi duk ya gigitashi, hakan yasa shi zaro wayarsa kirar iphone 14pro max ya shiga daukarsa hoto, yana me sake yaba kyawun da yayi, koda ya kammala yi musu hoton falo ya fito, nan ya iske Dr. Jameel da kuma Zakareeya suna zaune cikin shiga ta al'farmar da alama suma sun gama shiryawa, ganinsa yasa suka miƙe tsaye, sai kuma suka juyo jin motsin su Modibbo kusan a tare sukace. “Wow masha Allah, lallai jini baya ɓuya”. Suka ƙare mgnar suna matsowa kusa da Modibbo. Shi kuwa Ibraahim da sauro ya nufi inda za’a gudanar da taron, yana zuwa cikin babban falon taron masarautar tasu kuwa ya tararda wajen acike maƙil, ƴan uwa duka sun hallara kowa da kowa nasu na nan, iyaye, kakanni dama jikoki harda ƴaƴan jikoki, babban falon ya cika maƙil, yayinda acan gefe kuwa wurin da aka warene waje na musamman na zaman amarya da ango zasu zauna a tsakiya. Sai kuma gefen su Didi dake zaune tare dasu Lalla Hafsa da Lalla Khadija sai sauran matan Abualeey da yaransa. Ibraahim na shigowa Rahma ta miƙa da sauri tazo nufoshi tana fad’in. “Yah Ibraahim, har yanzu baku gama ba, duk an fitofa ku ake jira, dangi duk sun zak’u dason ganin Yah Aleey.” “Yanzu zamu shigo, nazo duba yanayin wajen ne.” Ibraahim ya amsa yana me shakan daddad’an kamshin turaren wutan dake hannunta, wanda hayakinsa ke tashi acikin kasko. Cikin sassarfa kuma ya juya, domin yiwa Modibbo da kuma Kakansu Sheykh Jabeer jagora. A falon ya samesu cikin jin daɗin yace. “Bismillah mufa ake jira”. Ya faɗa tare da tsayawa gaban Modibbo, yayinda Sheykh Jabeer kuwa yake gefen damanshi, Zakariyya kuma da Dr Jameel a gefen hagunshi Kana suka fito cikin Corridor da zai sadasu da falon. Dr Jameel a hankali ya ɗan ja baya ya koma cikin falon da suka fito ɗin sabida ganin kiran Babynshi. Amsa kiran yayi tare da maida ƙofar ya rufe. Su Zakariyya kuwa basuma kula ɗaya komaba. Sabida Hadiman da suke zagaye dasu. Tafiya suke a hankali cikin ƙasaita da Kuma nutsuwa, haɗi da tsananin jinin sarautar dake gudana acikin jinin kowannensu, musamman Modibbo, wanda yake jin kansa acikin wani irin yanayi na daban. Tsantsar girma yake ji, haɗi da zumma da ƙasaitar da bai tab’a jin kwatan kwacinsa ba, haka suka nufo babban falon dake cike da dangi da y’an uwa. Acan side din da Khausar take kuwa, jakadiya ce da kanta tare da Lalla Salma wato mahaifiyar Zakariyya, suka rik’o Khausar din wacce ta zama tamkar wata flower saboda tsabar kyau, kamshi kawai take bazawa me tsuma zuciya. Lalla Salma da takejin Kaunar Khausar har cikin zuciyarta ne ta ɗan sunkuyo da kanta daidai saitin kunnen Khausar din tace. “Ki yawaita ambaton sunan Allah a bakin ki har muje mu dawo, Ubangiji Allah Ya kareki daga sharrin masu sharri, Allah ya tsareki ya kuma kauda idon mak’iya daga gareki, Allah Yasa ki shiga cikin zuri’ar mu da k’afar dama, alfarmar annabi da al’qur’ani, kiyita adduan Allah ya tsareki da fuskantar k’alubalen da surkuwarki ta fuskanta lokacin da ta shigo ahalinmu, Allah ya miki al'barka ya dauwa mar dake cikin farinciki.” Da “Aameen” ta amsa cikin ranta, yayinda a fili kuwa jinjina kanta kawai tayi, tanajin matar ta kwanta mata arai, saidai tambayar azuciyarta take wai shin menene ke naɗe cikin tarihin Modibbo waye shi, meyasa innayi ta koma dashi can? Me hakan yake nufi haka tai ta jerawa kanta tambayoyi? Tambayar da bazata samu amsarta ayanzu ba. Ahaka suka ci gaba da tafiya Jakadiya da kuma Lalla Salma na rike da ita, sai kuma Hadimai dake biye dasu abaya, hadi dasu Asmau Asiya da kuma Dije. Sassanyan busar sarewa me tsananin dadin jine ya cika kuwannuwan way’anda ke zaune a falon, kasancewar isowar su Modibbo, wanda hakan yasa duk idanun mutanen dake wajen ya koma kansu. “Masha Allah, fatabarakallahu fiy ahasanil kali kiyn.” Shine abunda ke fitowa daga bakin tarin mutanen dake wajen, saboda yanda Modibbo yayi matukar kyau had’i da k’awatuwa, tsananin kwarjini da haiba sun bayyana akan kyakkywar fuskarsa, da tayi kama dana mahaifinsa sak, sarautar zalla yau ita ta bayyana kanta ajikinsa. Yayinda wasu daga cikin mutanen wajen kuwa, suke raba idanunsu wajen kallonsa shida Ibraahim, saboda tsananin kamar da sukeyi da juna. Ayau fuskokin da yawa daga cikin masarautar ya cika da farincikin da har ya kasa ɓuya. Cikin tsananin jin dadi suke wasu dayawa ke fitowa suna rungumar Modibbo, wanda tsananin kwarjininsa ya haifar musu da soyayyarsa me tsanani. Cikin sauri Innayi ta nufi inda suke tare da fara ware wannan sandar nan da take ajiye dashi da ƴan silalla, ware sandar ta farayi daga cikin furen da aka naɗeta. Tana isa wurin ta tsaya gaba Modibbo tare da miƙa mishi sandar, shi kuwa Modibbo cikin tsananin mamaki da kaɗuwa ya ware idanunshi a kan fuskarta murya cike da mmki yace. “Yah Salam wa nake gani a gabana ni Aliyu”. Murmushi mai cike da farin ciki innayi tare da kamo hannunshi ta danƙa mishi sandar kana tace. “Innayinka ce a gabanka ba kama bace, nice nan Modibbo nazo maka da tsaraba mafi daraja a gareka tare da rakiyar masoyanka”. Ta ƙare mgnar tare dayi mishi nuni da inda su Abban Jameel Malam Arɗo Bappa Jimeta Lamiɗo Haiydar, suke zaune. Cikin sauri ya dawo da ganinsa kan Innayi tare da cewa. “Yah ilahi Abba harda Lamiɗo da kuma Malam Arɗo”. Sai kuma ya kalli inda ta nuna mishi tana faɗin. “Harda Umminka ma ba”. Wani irin amintaccen numfashi ya fesar lokacin da kwayar idanunsa suka sauƙa kan fuskar Ummi, yalwataccen murmushi ya sakar mata, sai kuma ya kalli Innayi da tuni ta juya ta nufi wurinsu Ummin sai kuma ya kalli Hajia Bunayyah, tabbas ya ganeta a fili yace. “Toh ita kuma me haɗina da ita?”. Sai kuma ya maida kallon sa kan Haiydar dake mishi murmushi a hankali yace. “Harda Haiydar”. Shi kuwa Haiydar cikin jin daɗi ya kalli Lamiɗo tare da cewa. “Kai Masha Allah Abba kalli yadda Modibbo yayi kyau, kai shigar sarauta akwai kyau”. Murmushi kawai Lamiɗo yayi dan ya fahimci cewa shima Haiydar jinin sarautar ne ya motso. Shi kuwa Modibbo bisa jagorancin Sheykh Jabeer da kuma Ibraahim Zakariyya da Jabeer bin Jabeer ne yasa yake biye dasu zuciyarsa fal tarin tambayoyi kana da mamakin ganin su Innayi musamman kuma Lamiɗo barma ace ta Bappa Jimeta da baisan shiba. Ahaka har suka isa wajen da zasu zauna, Sheykh Jabeer na riƙe da hannunsa. Saidai kasancewar a tasu al’adar ango baya bazai zauna har harsai amarya ta ƙaraso hakan yasa koda suka iso wajen zaman tsayawa sukayi, yayinda tuni Fadawa suka zagayesu tare da ware tabka-tabkan rigunansu sukayi musu ƙawanya. Suna tsayuwa kuwa suka soma jiyo, wani daddaɗan busa sarewa, me ɗauke da sassanyan kirarin da akayita da harshen larabci da marabta baƙi. Wanda hakan yasa gaba ɗaya idanun ya koma saman steps din dasu Khausar ke takowa, domin tuni anfara shelan zuwan amarya. Jin hakane yasa fadawan nan kuma janye rigunansu, tare da zagayawa suka koma bayan kujerar da aka ƙawata dan zaman ango da amarya, yayinda wasu kuma duk suka rusuna ƙasa. Shi kuwa Modibbo kasancewar yana fuskarta ta inda suke tahowanne yasashi saurin ware idanunshi a saman lips enshi yace. “Asma'u?”. Yayi mgnar da ko Ibraahim dake gab dashi baijiba, cikin son fahimtar me ke faruwa ya kuma kalli Asiya sai kuma ya maida idonsa kan Asma'u dake sakin murmushin, shi kuwa idon shi ya maida ƙasa tare da fara kallo su daga ƙasa. Ahankali suke taka kan stairs din da yasha red carpet me masifar kyau da ƙawa yayinda kan ko wanne step akwai Hadimai gefe da gefe suna riƙe da kaskon turaren wuta. Asmau ce ke gefen damanta yayinda Asiya kuwa ke gefen hagunta, sai Dije dake gefen Asma'u. Sai kuma wata ƴar matashiyar Haɗina dake bayanta wacce ita ke riƙe da mayafin da aka sanya mata akanta, wanda saboda tsabar tsawonsa har jan ƙasa yake yi. Sunyi matukar kyau da burgewa, hakan yasa duk aka maida kallo kansu. Tafiyarta me tsananin jan hankali da ma’ana, haɗi da tsananin ƙawatuwar da shigar nata shiya sanya Modibbo dake tsaye zuba mata ido, duk da cewar baya iya ganin fuskarta, amma tsananin annurin da take fitarwa ya cika masa ido, yayinda takun da takeyi me kama da tafiyar ɗawisu ya tsaya masa arai, domin yanajin tamkar ya taɓa sanin me wannan tafiyar, tabbas ya taɓa ganin irin tafiyar. Jin ana shelar amarya ta iso tare da fara zuba kirari. Amarya Fatima Zahra mata a gidan Aliyu Youseep Mouleey. Da sauri ya rumtse idanunsa da ƙarfi dan so yake ya nazarci kalaman. “Amaryar kuma? Toh amaryar waye? meyasa naji ana kiranta da matarta, wace matarta kuwa? me suke nufi? Yaushe aka aura min ita? Toh ma wacece ita? Shin wai su waɗannan me suke nufi dani? da zasuyi ta juya min rayuwa suna sarrafa min abinda basu nemi izininaba". waɗannan tambayoyin su suka cika zuciyarsa da ta samu kanta cikin tsananin ruɗani. Shin me ake nufi dashi ne? me sukeson maidashi? wani irin aurene wanda akayishi babu saninsa? Bare sahalewarsa, toma uban waye yace musu shi ya shiryawa aure a wannan taƙin. Ya kuma yiwa kansa tambayar yana me tsareta da idanunsa, duk da cewar baya iya ganin fuskarta saboda mayafin da aka sanya mata. Ji yayi kansa na wani irin juyawa zuciyarsa kuma na bugawa da ƙarfi, so yake ya buɗi bakinsa ya cewa Sheykh Jabeer shifa kada a liƙa mishi wata jarabar amman ina ya gaza sabida ruɗanin da yake ciki. Sun Khausar kuwa ahankali suka ƙaraso cikin parlorn, wasu daga cikin Hadiman dake ta hidima ne suka nunawa Asma'u Asiya da Dija, wajan zaman da aka tanada musamman domin su, haka yasa cikin nitsuwa su Asma'u suka nufi wurin zamansu, yayinda Hadiman kuma duk suka zube a ƙasa. Yayinda su Lalla Salma kuwa suka nufo da ita wajen dasu Modibbon ke tsaye. Da sassarfa Rahama ta taso ta biyo bayansu. Lalla Salma ce ke rike da Khausar yayinda kowani taku ɗaya da sukeyi na kusanto inda Modibbo yake. Hakan ke kara duk’unzuma tunanin Modibbo, wanda yakejin abubuwan suna zuwa masa awasu yanayi na daban. Dab dashi Lalla Salma ta kawo Khausar din, tare da sakin hannunta, da sauri Rahma ta ƙaraso hannunta rik’e da wani babban glass bowl wanda cikinsa ke d’auke da kyakkyawan furanni masu fitar da sassanyan k’amshi. Cikin tsananin farinciki ta soma watsa musu furen, Lalla Salma kuwa matsowa kusa dashi tayi, tare da ɗan ranƙwafowa ahankali tace. “Abisa al’ada Aleey kai zaka buɗe fuskar amaryar taka ka juyata ta fuskanci family inka su ganta da kyau, kayi Bismillah ka bud’e fuskarta, idan ka juyata an ganta sai ka riƙe hannunta ku zauna bisa kujerar nan ka tabbatar kun zauna da bisimilla.” Cikin sauri ya kalleta hadi da kallon Ibraahim dake gefensa na dama, sunkuyar dakai Ibrahim yayi kana cikin yin kasa da murya yace. “Dan Allah Yah Aleey kayi abunda Lalla Salma tace, kada kayi abunda za muji kunya, kar kayi abunda zaisa mutane su fara tunanin babu abunda ka sani adangane al'adun masarautar da ake tunani za’a damƙa maka ragamarta a hannunka, kayi hakuri dan Allah Yah Aleey!!” Ya k’are maganar cikin magiyan, da yasa Modibbon juyawa ya kalli Didi da ta tsura masa ido. Sai kuma ya ɗan juya idonshi ya kalli Innayi wacce itama kallon nasa take, tare dayi masa alama akan yin biyayya. Idanunsa ya dan lumshe tare da shakan numfashin dake kokarin kwace masa sabida tsanantan bugun da zuciyarsa keyi. Cikin bada umarni Sheykh Jabeer ya ɗan matse hannunsa dake cikin nasa, kana ya ɗan rongofo tare da faɗin. “Kayi abinda ya dace, umarnin kakarkace macen da tasha wuyan rainonka tsawon shekaru, kana kuma fata ne da burin mahaifiyarka data raini cikinka tsawon wata tara da kwana tara, sannan burin mahaifinka kanan”. A hankali ya buɗe lumsassun idanunsa lokaci da yaji zuciysrsa na bashi umarni. “Buɗe kaga wacece?”. ji yake wani abu na fusgarsa, batare da sani ko shiryawa hakan ba, sai ji yayi hannayensa na motsi, duk da karkarwar da suke. Ganin haka yasa Rahma dake bayan Khausar ɗan turo Khausar din tare da cewa. “Yes my Aunty jeki kusa da mijinki ya buɗe mana fuskarki mu ganki”. Sai kuma ta ɗan ƙara ɗan tureta kaɗan da kafaɗarta, wanda haka yasa Khausar da zuciyarsa ke buga lugude tara-tara ta ɗan yi motsi kaɗan da yaɗan ƙara kusancinsu da Modibbo. A hankali ya ɗan ɗago hannunsa, yatsunsa biyu yasa gefe da gefen mayafin nata ya kamo tare da d’an d’ageshi sama, yanajin zuciyarsa nayi masa wani irin duka uku uku. Yana janye mayafin kuwa kyakkyawar fuskarta na bayyana. Cikin wani irin baƙin al'amari ya zazzaro idanunsa cike da kad’uwa had’i da mamakin ganin fuskar Khausar, wani irin masifeffen kasalane ya rufe mishi jiki da zuciya, a take kuma yaji wani irin abu mai masifar sanyi ya tsoki ƙahon zuciyarsa, kana a take ya kuma jin wani irin abu daya harba daga tsakiyar maɗigan kansa, ya game dukkan sasanjikinsa, har zuwa kan babbar yatsarsa, wani abu me kama da mamaki, hadi da mutuwar jiki ne suka lullubeshi lokaci d’aya. Bak’on yanayi me kama da zazzafar bege da bai tab’a jiba ya lullube dukkan jikinsa, dake wani irin tsuma. Hadi da sanya masa wani yanayi na kaucewar tunanin. Wanda ya sashi bud’e hannayeshi tare da ware tattausar al'kyabbar dake jikinsa. Wanda ganin hakan yasa Rahma ɗan ƙara tura Khausar, kasancewar takalmin da ta sanya me tsinine hakan yasa ta tafiya garesa batare da ta shiryawa hakan ba. Shi kuwa Modibbo wani irin mataccen numfashi yaja tare da fesar da sassayan numfashi mai dogon sauti. Kana ya yayi mata Kekkyawan masauƙi a ƙirjinsa tare bata cikekkiyar kariya da yalwatacciyar alƙyabarsa ta hanyar bata wani irin kyakkyawan runguma, me ɗauke da ma’anoni masu tarin yawa, da yafi kama da tsananin shauki hadi da zallar kewa da bege. Rungumeta yayi tsam a cikin jikinshi ya mannata da ƙirjinsa da ƙarfi har yakai ga suna iya jiyo ɗumin jikin junansu wanda kuma tuni yayi mata garkuwa da yalwatacciyar Al'kebbar jikinsa mai cike da ni'imtaccen ƙamshi. Lib Khausar tayi a jikinshi tare da shaƙan numfashi daya wadatu da ƙamshin turaren jikinsa wasu irin tagwayen numfarfashi take fesarwa tare da lafewa a jikinshi da kyau tamkar mai tsoron kada a janye mata shi haka nan takejin tamkar a barta ta rayu a kunshi a haka har gaban abadan haka yasa ta liƙe lip a jiki nai. Shi kuwa Modibbo a hankali ya lumshe idanunsa tare da laso gefen lip inshi sama, Yanayi ne na musamman a garesu, daya sanya su lumshe jujjuya kwayar idanunsu a tare, musamman ita Khausar da taji ya lulluɓeta da alkyabbarsa. Wata duniya ce ta daban me shiɗarwa suka lula. Cikin wani irin aminci da salama Modibbo ya ɗan sunkuyo kanta kaɗan tare da kawo bakinsa dai-dai saitin kunnenta. Cikin sarƙafeffiyar muryarsa me kama da raɗa,cikin tsananin sanyi, ta yanda ita kadai zata iya jiyoshi atausashe yace. “I miss you my trouble maker. I really miss you my trouble student.” Wow gaba ɗaya falon ya kacame da tafi da sowa. Sai kuma sarewar da ta karaɗe falon. Ummi kuwa wani irin amintaccen numfashi ta fesar. Yayinda Didi kuwa tayin ƙasa da kanta tana sakin murmushin. Su Lamiɗo da Malam Arɗo kuwa duk ƙasa sukayi da kansu cikin konciyar hankali. Haiydar kuwa wayarshi ya zaro tare da fara musu video, hakama Rahama. Yayinda tuni kuma masu ɗaukar hoto suka fara kebta musu. Zakariyya ne ya ɗan zunguri kafaɗar Modibbo da tashi kafaɗar tare da cewa. “Kai Jinin Mouley a tsakiyar mutanefa kuke, ka ritsa yar mutane kamar zaka maidata cikin ƙirjinka”. A can sama ya jiyo muryar Zakariyya wanda ya sashi buɗe idanunsa a hankali. Hango Lalla Khadijah da wasu mata a ƙalla su bakwai ne ya ɗan sashi sassauta rungumar da yayi mata. Tare da ɗan jan baya kaɗan. Fuskashi ya ɗan tsuke tare da kara ronƙofo da kanshi a hankali yasa bakinshi dai-dai iunnenta murya can ƙasa yace. “Toh yau dai burinki ya cika ai, na ruggume ki, hankalinki ya kwanta tunda kinji ɗumin jikina ko? Kin samu abinda kikeso ko”. Mui-mui tayi da bakinta Kara matseta ya ɗanyi tare da cewa. “Rashin kunya zakiyi minko”. Baki ta ɗan tura tare da cewa. “Ni ka sakeni”. Ɗan haranta yayi tare da cewa. “Kece ai kike riƙe dani mayya uwar son jiki, tashi min a jiki Mage”. Da sauri ta ɗan janye jikinta kaɗan. Dai-dai lokacin kuma Khadijah suka iso. Kusan a tare suka fara yi musu wani irin....! *Littafin SAKAYYAH na kuɗine ƴar uwa ki biya ki karanta abinki cikin Salamah 1k ne kacal 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP NUMBER'N 09097853276 in tura miki abinki ki karanta cikin salam ba tare da kin karanta na Allah ya isaba* By *GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 16* Na *Aysha Aliyu Garkuwa* *Dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn, masu cewa wai sun goda suga number'n nayine, ko kuma a'a bari dai in na shirya zan sake miki mgn, ko kuma yanzu dai kuɗin bai cikaba tukun sai sun cika, ko kuma a wanne gari kike, kai munyi nisa, toh in ba iyayiba ai duk nisan state da kike ba ruwan mota ba inda bazai kai mikiba, nake turawa ƴan ƙasashen wajema. Kuyiwa Allah da Manzonsa in dai in kinsan Baki shirya sayan kaya ba ku daina min mgnar ku bari sai kun shirya,kada kizo ki ɓata min lokaci a banza, wlh ni na tsani harkar karanta, duk bayani na gamayi in dai saya zakiyi ga kuɗin kaya ga account no ga numberta ai sai ki biya kawai kafin kimin mgn. Tunda dai ga alamominshi da duk illar da yakeyi na faɗi in kina dashi faƙat in babu kada ki wani zo kice min bayani dan ko kinzo iya bayanin da zan miki kenan* Alamomin infection sune kamar haka. Rashin sha'awa. Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma saduwa, da dai sauran abubudann ban lissafa. Sune manyan alamomin infection. Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi. Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin da kwaranya, zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa. KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin chronic infection ne yar uwa. INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai Maganin na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa kana dole ki nace masa da maganin set ɗin na 10k ne kuma maganin kala biyarne nasha da kala uku na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin dai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da baku iya bada tarbiyaba. Saboda yamayin garin yasa ina raba rabin set ɗin in sa miki komai rabi-rabi 5k amman set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 09097853276 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA. Lalla Khadija da Lala Hafsat tare da wasu mata cousing Sister sa ne suka fara yi masu liƙi, cike da nutsuwa da kuma tarin farin ciki dake bayyane asaman fuskokinsu. Sarkin Zagi dake can gefe riƙe da Microphone ya matso dashi kusa da bakinsa kana yace. “Maraba da Lalla Hafsat, Lalla Khadija, Autah Rahma tare da sauran Yayyun ango da ƙannensa”. Su kuwa cike da farin ciki suka ci-gaba dayi masa liƙi bayan sun gama Lalla Khadija ta ɗan matso kusa dashi tace. “Kayi sauri ka buɗe fuskar Amayarka ta juya ta fuskanci dukan family”. Ta ida maganar tare da juyawa suka bar wajen. Shi kuwa Moddibo hankali ya ɗan ƙara matsota, cikin yanayin da shi kansa ya gaza ta tacewa, ya ɗago lallausan tafin hannunsa tare da ware ƴan yatsunsa ya kama kafaɗar ta kana ya juyar da ita ta fuskanci Al'ummar cikin falon baki ɗaya. Lokaci ɗaya cikin falon ya kaure da tafi Raf-raf-raf yayin da duk wanda yayi arba da fuskar Khausar suke kallonta cikin tsananin farin ciki da ganin baiwar kyau da Ubangji ya zuba mata suke faɗin. “Wowwww Masha Allah”. Shine abinda mafiya yawansu suke faɗi. Lokacin guda kuma wasu zugan matasa wanda sun kai goma sha biyar suka nufo kansa cike da izzah, nutsuwa, ƙasaita suke musu liƙi yayin da sautin busar sarewa da ƙaran algaitu ke tashi da sassayan kiɗan jita... Moddibo kuwa ahankali ya ɗan juya kwayar idanunsu, ya kalli Khausar, sai kuma ya fesar da wani irin sassayyan numfashi, tare da matse hannun ta dake cikin nasa, cikin wata irin sassautacciyar muryansa yace. “Toh Mazari Sarkin rawa. ba kinji Busar sarewa da kiɗaba, kiyi rawa na. Kiga abinda zanyi miki”. Cikin narke fuska tace. “Toh ni nace zanyi rawane”. Ɗan juyo fuskarsa yayi ya ɗan kalleta tare da hura mata iskar bisa idanunta ganin yadda take jujjuyasu, numfashi mai nauyi ya fesar tare da cewa. “Uhmm kimayi mana ki gani in ban karya ƙugun naki ba!”. Kallonsa tayi da shanyayyun idanunta wanda yasa bai san lokacin da ya ƙara rumtse tafin hannunsa da nataba. Ita kuwa cikin yin mui-mui da da bakinta kana ta tsukesu Pinch lips ɗin ta tana ɗan motsawa ahankali alamar magana take ƙasa-ƙasa sai dai baya jin abinda take faɗa. Sunkuyawa kanta kaɗan yayi tare da cewa. “Ni kike turawa baki ko?”. Ɗan kallonshi zuciya cike da ganin girmansa kimarsa gami da darajar da kuma wani matsayi na musamman da takeji a jikinta wanda yake sakar mata kasala da son ƙamshin jiki nai, Hararanta ya ɗanyi kana a hankali yace. “Ci gaba da tura min baki, zanyi mgnin lips en nan, idan na tsinkesu zanga dame zaki kuma yimin rashin kunya kije ƙiyama kuma Allah ya ƙonasu tunda mijinki kikeyiwa tsiwa”. Wani irin lumshe idanunta tayi sabida yadda taji kalmarsa ta karshe ta ratsa mata jiki da zuciya har yasa tsikar jikinta tashi. Yanayin yanda suke magana ƙus-ƙus ne da yadda suke kallon juna yasa Ummi dake can wajen zamanta, ta saki amintaccen murmushi cike da jin daɗi, mgnar Jameel ɗinta ya tabbata, domin duk wanda ya kallesu zaiyi zaton hirar soyayya suke. Yayin da zugan matansa suka cigaba dayi masa liƙi wasu baza su wuce sa'annun saba wasu kuma baza su gaza shi ashekaru ba Zakariyya da Ibraahim dake tsaye suma suka shiga cikinsu suna musu Liƙi... Sarkin Zagi dake riƙe da Microphone ya gyara masa zana tare da kaiwa bakinsa kana yace. “Duk wa'anan Cousing Brother's ɗin Ango ne, Ƴaƴan Baffanunsa,da kuma ƴaƴan Goggonninsa”. Bayan sun gama Liƙin suka juya suka fita kana suka koma wajen zamansu. Ibraahim kuwa kallon Moddibo yayi kana ya mishi alama da hannu su zauna. Anutse Moddibo ya gyaɗa masa kai kana cikin nutsuwarsa ya koma ya zauna itama Khausar ta zauna gefensa kasancewar 2sitter ne. Hakan yasa suka samu kusanci tsananin su bayansu flowes ne masu kyau da ƙamshi sai kuma Hadimai da suma ke tsaye bayansu. Wani irin yalwataccen murmushi mai cike da Aminci Innayi ke saki tana mai cigaba da kallonsu. Acan ɓangaren Lamiɗo kuwa mamakine ya kamashi aransa yace. “Toh dama yaran nan suna soyayya da junansu ne? Koko yaya”. Sosai yake mamakin yanda suke gudanar da komai tamkar akwai da ɗaɗɗiyar soyayya da shaƙuwa atare dasu. Haiydar kam hotuna da Video yake ɗaukar su, kai tsaye yake turawa cikin groups ɗinsu na family. Cikin nutsuwa da ƙasaita kana da yalwataccen farin ciki Abualeey da Didi suka tasu,Yayin da Waziri, Galadima, Sarkin Fada, da sauran manya suka mara musu baya, daga can bayansu kuwa Hadimai ne ke biye dasu. Suna isa dai-dai mazauni Moddibo da Khausar suka fara yi musu Liƙi cike da girma, sai kuma aka ƙara ssutin Busa sarewa da kuma sautun jitan daya karaɗe baki ɗaya ilahirin wajen... Didi dake cikin wata shiga na alfarma cikin jin daɗi ta ɗan sunkuya tare da sanya hannunta na dama ta ɗan ɗago Fuskar Khausar ta kalleta. Ido ta lunshs sabida jin lokaci ɗaya yarinyar ta kwanta mata arai, tana jin masifar ƙaunar yarinyar sake sunkuyawa tayi ta rungumeta, sai kuma ta ɗago tare da tallabe fuskan Khausar kana ta sanya laɓɓanta akan goshinta tayi mata kiss. Fuskarta ɗauke da amintaccen murmushi tace. “Allah ya miki albarka, Ubangji Allah yasa kin shigo da ƙafar dama, Allah ya baku zaman lafiya mai amfani, mai albarka”. Lumshe ido Khausar tayi yayin da take jin nutsuwa da ƙaunar matar na ratsa sassan jikinta... Abualeey kuwa hannunsa na dama dake ɗauke da Zoben azurfa ya ɗaura akan Moddibo tare da faɗin. “Allah ya maka albarka Ubangji Allah ya albarkanci rayuwarka. Allah ya baka zaman lafiya da matarka!”. Haka nan Moddibo yake jin wani irin farin ciki ji yake yau kamar ranan Sallah ne, sabida wani irin nishaɗi da yakeji tamkar wanda aka yiwa bushara da Aljanna asaman lips ɗin sa yake amswa da. “Ameen Ameen”. Haka nan yake jin farin cikin addu'ar da Mahaifiyar sa da Mahaifinsa keyi masa... Liƙi suka cigaba dayi musu suna zuba musu kuɗi kamar ba'asan darajar su ba... Sarkin zaki kuwa hannunsa riƙe da Microphone yace. “Hattara dai manyan bisa kanku wan'nan sune manyan ƙasar Morocco baki ɗayanta. Jiga-jigan manyan cikin birnin Rarat baki ɗaya manyane bisa kanku ku amsa da Ameen dan addu'a ce ta manyan Ameen. Baki ɗaya mutanen falon suka amsa da. “Ameen”. Saboda sun san cewa addu'a da fatan Al'khairi iyayensa ke masa bayan sun gama suka juya suka tafi... Aunty Ruƙayya da farin ciki ya gama cikata ganin yanda Moddibo da Khausar sukayi bala'in da cewa ga kuma yanda Moddibo ke raɗawa Khausar magana akunne wanda duk mai kallonsu a matsayin zantukan masoyane sukeyi yasa ta kalli Hajiya Bunayya wacce itace akusa da ita kana tace. “Dan Allah Hajiya kalli Khausar da Moddibo tamkar dan junansu aka halicce su, haƙiƙa sun dace da juna Allah yayi Khausar zaɓi da mafi Al'khairi Ubangiji ya kawar da idanun maƙiya akansu”. Yaƙe Hajiya Bunayya tayi Amaimakon tace Ameen sai ta sunkuyar da kanta tayi tare da cewa. “Aikam”. Wani irin zafi da ƙuna zuciyarta keyi ba zato taji hawayen hassada da ƙyashi na zuba daga idanunta ina ma ace Aminanta ce ke cikin wannan Daular duniya.. Daga can cikin falon kuwa Wasu zugan Maza da Mata manya ne suka nufi wajensu Moddibo da Khausar. Sarkin Zaƙi na ganinsu ya ɗaga sautin muryarsa tare da cewa. “Hattara dai Ango da Amarya ga Baffanayenku nan da Goggoninku”. Ahankali Moddibo ya ɗaga kai yana kallonsu cikin wani irin yanayi mara misaltuwa wai yau shine acikin ahalinsa ana gabatar mishi dasu sahu-sahu. Su kuwa cike da tarin ƙaunarsa suka riƙa yi musu liƙi da kuɗaɗe masu tarin yawa. Aunty Hawwa ce ta kalli Aunty Hajara wacce suke daga ɗaya gefen Hajiya Bunayya kana Aunty Hauwa tace. “Masha Allah Kinga yanda ake zubar da kuɗi tamkar ba'a cikin tsadar rayuwa”. Dariya Aunty Hajara ta sanya tare da cewa. “Aikam acikin wannan ahalin. Basuma san wani abu mai suna talauci ba komai nasu cikin wadata suke”. Da ƙyar Hajiya Bunayya dake sauraransu ta haɗiye wani abu mai masifar ɗaci daya tokare mata maƙoshi Allah ne kaɗai yasan tashin hankali da ɗimuwar hassada da take ciki... Haka aka riƙa gabatarwa Moddibo da ƴan uwansa Abokan arziƙi, ƴaƴan Baffaninsa. Da ƴaƴan Goggoninsa sahu-sahu. Kana bayan an gama aka shiga gabatar masa da Hadimansa wanda zasu riƙa yi masa Hidima. Bayan an gama wannan. Jakadiya dake tsaye gefenshi riƙe da wasu Ƙore guda uku ahannunta babban na cike da madaran Shanu fari ƙal. A hankali ta ajiye su agaban timtim da ƙafan Khausar ke kai sai kuma ta ɗauki ƙamarin Ƙwaryan ta ajiye acikin wanda yake ɗauke da ɗanyen madaran Shanu. Kana ta ɗauki ɗayan mai matsakaici, tare da matsowa gefen Moddibo ta risina tare da cewa. “Bismillah zaka wanke ƙafan Amarya da madara da fatan Ubangji Allah ya kareta daga sharrin da yake cikin fadar nan kana Allah ya haɗa ta da Alkhairan dake ciki”. Juyawa Moddibo yayi tare da kallon Ibraahim da ya dafa kafaɗarsa. Asma'u kuwa Lumshe idanu tayi tana kallon ƙawarta cike da annashuwa kana tana mamakin tarin al'adunsu masu matuƙar kyau da tsari babu wani abu na bidi'a aciki komai bisa tsari suke gudanar wa... Ibraahim kuwa dake dage da kafaɗarsa cike da so da girmamawa yace. “Bismillah Yah Aleey Don Allah kayi mana”. Lumshe idanu Moddibo yayi tare da ɗaga juya kanshi ya kalli Innayi wacce keji tamkar ta taso tazo ta ɗagashu tasa yayi dukkan abinda ya dace. Ganin alamun zaƙuwa tare da itane yasashi miƙewa a hankali kana ya dawo gaban Khausar ya zauna akan kujeran da aka ajiye kusa da tum-tim ɗin kujerar da Khausar ke kai kana ya zaune. Sai kuma ya ɗan kalli Ibarahim dake cewa. “Ɗa ƙafar dama zaka fara”. Ɗan hararan Ibraahim yayi kana ya ɗan ronƙofo kaɗan ya sunkuya, a hankali ya sanya hannunsa na dama ya kamo ƙafan Khausar na dama tare da zare mata takalmin, tare da tsirawa fatar kafar lumsassun idanunsa, Zakariyya ne ya ɗan yi gyaran Muryar da ya sashi, Ɗan Lumshe ido kana ya buɗesu a hankali, yatsunta sunyi masifar kyau, kana faratun ƙafan ayanke suke fes-fes gwanin ban sha'awa. Aransa yace ikon Allah wannan ita kuma haka tabar ƙafar nata. Kansa ya ɗago tare da kallon kyakykyawan fuskarta dake fitar da annuri kana ya tsuke fuska ya ɗan harareta tare da cewa. “Ko Amaryar shamuwa ana sa mata lalle. Amma ke naga alamun Amaren buzuzuma sun fiki ƙyalli”. Jin abinda yace yasa ta tura baki da ɗan juya ido. Ƙafanta ya jawo kana yasa cikin ƙwaryan dake gabansa wanda babu nono aciki ɗan matse ƙafar yayi har saida ta ɗanyi ƙara, shi kuwa wani murmushin da shi kaɗaine yasan ma'anarsa yayi. Jakadiya kuwa nono ta ɗebo aƙaramin ƙwaryan ta miƙa masa. Ita kuwa Khausar jin yadda yaja ƙafanta yasa ta risino wanda dai-dai lokacin take tura baki.. Karaf sai akan idanunsa ware manyan idanunsa yayi kana ya motsa laɓɓansa tare da faɗin. “idanfa kina hararana, ƙwaƙule idanunki zanyi, kafin kije Lahira Ubangji ys ƙona miki su”. Saurin kallonsa Khausar tayi jin abinda yace girarsa ɗaya ya ɗaga mata tare da cigaba da faɗin. “Yess ai na lura bakisan daraja da girman miji bako?”... Uffan batace masa sai ma lumshe idanunta da tayi tana jin yanda ɗumkn tafin hannunsa ke ratsata... Hannunsa na dama yasa ya tallafi ƙafartata kana ya karɓi ƙwaryar Nonon da hannunsa na hagu ahankali yake zuba Nonon akan ƙafarta... Yayin da aransa yake tuna tabbas ya taɓa sanin wannan al'adar amafarkinsa da yake yawanyi... Cike da nutsu da kuma ƙwarewa yake wanke ƙafafunta daga dai-dai idon sau zuwa kan zara-zaran yatsun ta ya wanke fess. Ita kuwa sai mutsu-mutsi take da yatsun ƙafarta ɗan ji take kamar jakul-ku-kuli yake mata,'. Yana gama wanke wa sai ga Didi da kanta wani farin ƙyalle mai masifar haske da ƙamshi ta miƙa masa. Juyawa yayi yaga Mahaifiyarsa tsaye da kanta take bashi. Didi kuwa kai ta jinjina masa alamar ya karɓa. Ba musu ya karɓa tare da gogewa Khausar ƙafanta kana ya mayar cikin takalmin ta, sai kuma ya zaro ƙafara na hagu ya wanke kamar yanda yayiwa na damar. Wani farin ƙyalle kamar na farko mai azabar ƙamshi Didi ta sake miƙa masa ya goge mata ƙafar kana ya ajiye. Kallonsa Didi tayi tare da faɗin. “Toh ka matso da kyau sai ka tallafi ƙwaryar Nonon cinyaka kasa hannunta duka biyu ka wanke”. Da ɗan sauri ya ɗaga kansa ya kalleta. Lumshe idanu tayi alamar kayi ɗan Albarka. Kai ya jinjina hakan yau yake jinsa wani irin farin ciki mara misaltuwa tamkar wanda aka yiwa bushara da gidan aljanna. Kujeran yaja ya matsa kusa da Khausar sosai yayin da Gwiwoyinta ke gugan Gwiwoyinsa. Bakajin saurin komai sai busan sarewa da tashin jits, Yayin dasu Ibraahim kuwa suka koma ta bayansa suka tsaya, gudun kada su tsaya agaba su tare wa ƴan baya, Hotuna yimusu ake yi babu tsayawa tako wacce kusurwa hoto ake musu, yayin da Yayunsa ke zuba musu Liƙi. Ahankali ya kamo lallausan tafukan hannunta ya riƙe acikin nasa kana ya tsunduma su acikin ƙwaryar Nonon da Jakadiya ta ɗaura masa akan cinyarsa wanda aka zuba wasu Jajayen Flowes masu kyau da tsari. Cikin nutsuwa ya fara wanke hannun, tare da ɗan jan ƴan yatsunta, a hankali, ya ɗan ƙara ware idanunsa lokaci da ya ja ƴar ƙaramar yatsarta ta hannun hagu, gani yadda ta tara faratunta sunyi zaƙo-zaƙo irin dai yanda ƴan matan zamani keyi, sai dai sunyi masifar kyau musamman ma na ƙaramin yatsanta na hagu duk yafi sauran faratun tsawo, matse hannun yayi acikin nasa. Runtse idanunta tayi cike da raki da shagwaɓa ta furta. “Wash! Allah”. Ta faɗa tare da sunkuyo da kanta haɓarta na taɓa goshinsa ahankali ya ɗago kanshi, wanda hakan ya bawa hancinsa damar gogan hancinta. Cikin tsuke fuska ya sanya ƙwayar idanunsa cikin nata tare da faɗin. “Meye amfanin wannan farcen da kika bari ajikin ki?”. Cikin sanyi tace. “Dan yin susa in ƙaiƙayi ya dameni”. Sosai ya daure wurin danne yanayin da muryata ta sashi a ciki, a hankali ya ɗan matse yatsar kana a hankali yace. “Shin bakisan cewa shi farce shine rumfar shaiɗan ajikin ɗan Adam ba?”. Shiru tayi ba tare da ta cire idonta daga kan sajenshi da takeyiwa kallon kurillaba. Shi kuwa numfashi ya fesar tare da cewa. “Ya za'a yi ki tarawa sheɗan Mafaka ajikin ki?No wonder shiyasa kika cika rawan kai ashe muhalli kikayi ibilis a jikinki”. Bakinta ta tura tana kallon yanda yake matse mata hannu. Shi kuwa Moddibo cikin sanyin murya ya cigaba da cewa. “Shiyada duk rashin ji da neman mgn duk kece a gaba ashe-ashe muhalli kika tarawa sheɗan agangar jikinki. Toh kiji da kyau, ko kiyanke faratun nan ko kuwa idan na tashi da kaina zan haɗa da ƴan yatsunki in yanke kana na wurgawa karnuka su cinye”. Cikin yanayin tsoronsa da sanyin murya tace. “Dan Allah ka sake min hannuna zafi fa yake min”. Sake matsawo kusa da ita yayi tare da faɗin. “Bazan sake ba”. Da sauri tace. “Afwan”. Cikin kasala yace. “Sai kinyi al'ƙawarin zaki yanke farcen”. Da sauri ta gyaɗa masa kai cikin narke fuska tace. “Nayi al'ƙawari zan yanke amma zan bar ɗaya”. Fuska ya ɗaure tare da faɗin. “Ban yarda ba duka zaki yanke”. Kai ta gyaɗa kana tace. “Na yarda zan yanke toh ka sake min hannu”. Wani irin murmushi mutanen dake wajen sukayi yayinda wasu ke binsu da kallon sha'awa. Asma'u kuwa hannu ta miƙawa Dije dake gefenta suka tafa cikin yanayin farin ciki Dije tace. “Asmeey kinga wata Madarar soyayya kamar a Indi'a muke, lallai na yarda cewa Ustazan nan sunfi kowa iya soyayya”. Kai Asma'u ta jinjina tana mai binsu da kallon sha'awa yayin da aranta take musu addu'ar samun dawwa-Mam-miyar farin ciki tace. “Ai kam ko tattabaru bazasu gwadawa su Khausy zama da junaba, kinaga wani irin mayataccen kallon da Yah Modibbo keyi mata, ko me yake gaya mata?”. Da sauri Aseeya tace. “Sai Allah gashi dai tun ɗazu suketa wani ƙus-ƙus ji Khausar yadda take lumshe ido”. Dariya sukayi dukansu Zakariyya kuwa cikin sarawa salon Modibbo ya ɗan sunkuyo daf da kunne Moddibo kana yace. “Dan Allah ka riƙa tunawa, cikin mutane da kuke. Na lura gaba ɗaya ka zauce ƙa kauce hanya baki ɗaya, ka wani gigice daga ganin yarinya kana ƙoƙarin taɓarewa acikin tsakiyar taron al'umma duk kuma wani narkewa”. Khausar kam kanta na ƙasa Zakariyya kuwa cike da sheƙiyanci ya cigaba da cewa. “A cikin Family fa kake ba cikin falonku kuke ba”. Shi kuwa Modibbo Numfashi ya sauƙe mai nauyi A ransa yace. ohhh ni Aliyu na lura Zakariyya magana ne abakinsa shida. Dr Jameel sai dai Allah ya shirye su. Hannunsa na dama yasa ya damƙe nata da ƙarfi, sai ya zama na kamar sunayin musabaha ne. Sai kuma yayi shiru tare da rintse idanunsa da sanya haƙoransa ya cije gefen lips ɗinsa na ƙasa kana ya sunkuyar da kansa ƙasa, wani irin abu yake ji tun daga tsakiyan maɗigan ƙwaƙwalwar kansa, har zuwa tsakiyar tafin ƙafarsa, lokaci ɗaya yaji gangar jikinsa ya fara tsuma baki ɗaya jikinsa ya fara tsuma amma ta ciki yanda babu wanda zai fahimta sai shi... Ibraahim ne ya tsugunna kansa tare da faɗin. “Bismillah Yah Aleey, Continue”. Jin muryan Ibraahim yasa ya fesar da sanyayyan numfashi sai alokacin ya fara dawowa hayyacinsa. Ahankali ya buɗe Idanunsa da suka kaɗa sukayi Jawur ya kalli Khausar yana mai jan wani dogon numfashi da ɗan ƙarfi ya sauƙe numfashin kana ya ɗago idanu ya kalleta. Da sauri ta fito da idanunta waje ganin yanda ƙwayar idanunsa suka sauya launi baki ɗaya. Khausar kuwa ahankali tace. “Ayyah kasake min hannu na zafi”. Numfashi ya fesar tare da sakin hannu kana ya kamo yatsunta. Didi dake tsaye ta dauki wani ƙyalle me kyau kamar farko ta miƙa masa karɓa yayi kana ya goge mata tafin hannun zuwan ƴan saffa-saffa yatsunta. Rahma kuwa kaskon turaren wuta dake fitar da wani Masifeffen ƙamshi ta miƙa masa. Ƙamshin da ya fara gigita masa tunaninsa lokaci ɗaya ya fara jin wani irin yanayi yana game masa gangar jikinsa da ruhinsa baki ɗaya. Kaskon turaren wutan ya ɗaura akansa kasancewar gindin Kaskon nada faɗi sai ya kamo hannayenta ya kife akai. Ahankali hayaƙin turaren wutan ke ratsa yatsunta yana buga fuskanta. Mai busa Algaita ne ya cigaba da busawa dare da haɗawa da kirari. Sarkin Zaƙi kuwa hura Microphone yayi tare da cewa. “Idan akwai ƙanin Amarya ko ƙanwar amarya ta fito, ta amshi kaskon bisa al'adarmu”. Cikin sauri Haiydar dake ta faman Video ya miƙe ya fita kana ya zare Kaskon turaren wutan kasancewar haka Al'adarsu take. Shi kuwa Haiydar sunkuyowa kan Khausar yaui tare da faɗin. “Kai Addah Khausi kunyi kyau. Kinga yanda kika zama kamar wata acikin taurari baki ɗaya ke kike haska wajen nan”. Kallonsa tayi cikin yanayi gajiya, sai kuma ta ɗan hararesa kana tace. “Dole mana kace haka tunda ni kaɗai ce ƴar Uwarka”. Murmushi yayi kana cikin gaskiya da gaskiya yace. “Wallahi ba haka bane Addah Khausy kinyi masifar kyau fa”. Ya ida maganar tare da miƙawa Jakadiya Kaskon. Jakadiya kuwa da ido ta yiwa Moddibo alamar ya tashi ya koma kan kujera. Kai ya gyaɗa tare da komawa mazauninsa. Haka ma Didi da yayunsa suka koma wajen zamansu... Sarkin Zaƙi kuwa cike da rakaɗi yace. “Alhamdulillah da wannan al'adar tamu mu kazo ƙarshen wannan taro na yau, sai kuma gobe idan Allah ya kaimu bisa dai da lafiya, za'a fitar da Aleeyu Youseep Muhammad Mouley atsakiyar fada, domin gabatar dashi atsakiyan Fada a matsayinsa na sarki mai jiran gado”. Daga nan aka tashi kasancewar ƙofofine da dama cikin falon, yasa lokaci ɗaya duk aka fita cikin nutsuwa batare da wani cunkuso ba duk da kuwa yawan mutanen. Acan ɓangaren Innayi kuwa cikin sauri ta nufi wajensu Moddibo tare da riƙe hannun Khausar ta juya. Moddibo kuwa baki ɗaya Cousing Brother's ɗin sa ne suka riƙa bashi hannu suna rungumesa cike da ƙaunarsa tare da gabatar mishi da sunayensu da dangatakar su. Shima cikin yalwataccen farin ciki yake rungunarsu. Kafaɗarsa Zakariyya ya dafa tare da faɗin. Littafin SAKAYYAH na kuɗine ƴar uwa ki biya ki karanta abinki cikin Salamah 1k ne kacal 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP NUMBER'N 09097853276, in tura miki ki karanta abinki salamun Salam. By *GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 17* Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Assalamu alaikum mutanan arziki masoya kamshi ma abota kamshi Amaren kamshi masu jargon kamshi Yammata wadanda sukasan darajar kamshi ni Aysha Aliyu Garkuwa na kawo muku tallan wasu Amintattun turarukana masu matukar kamshi da Kama jiki Masu saukin farashi sannan ga biyan bukata Yarhjya_incense_and_more Ta shirya tsaf domin ta gwangwajeku da Turaruka na alfarma Farar khumrah Bakar khumrah Turaren Wanka Oil 6ml 1 Oil 12ml 1 Turaren fesawa 100ml 24 hours guda 1 Duka Akan 8k kacal Sannan kayanta suna tafiyane da guarantee duk wacce tasiya taji babu kamshin nan na alfarma ko kuma basuda lasting to tayi alkawarin mayar muku da kudinku Wannan garabasar zata kare on 5th September insha Allah Ku hanzarta ku mallaki naku domin kayan yarhjya babu Danasani a cikinsa saidai kuyi alfahri da siyan kayanta Account number 1419787445 Amina Umar usman access bank Kitura evidence of payment to 08092664954 Kuyi saving number TA domin ci gaba da ganin Turaruka Kala Kala Normal price Bakar khumrah 1500 Farar khumrah 2k Turaren Wanka 1500 Oils 6ml 800 Oils 12ml 1500 Turaren fesawa 100ml 3500 Turaren fesawa 50ml 2k Kayanmu available ne a koda Yaushe Akwai turarukan wuta na jiki na Kaya Dana daki duka sai Wanda kika zaba “Kazo mu koma ciki Maghriba tayi muje muyi alwala mu tafi masallaci”. Cikin gamsuwa ya gyaɗa kai, Ibraahim kuwa hannun Moddibo ya riƙe tare da faɗin. “Yah Aleey daga yanzu zaka riƙa zuwa jam'i yanda kake buri da fata da marari”. Sanyayyan numfashi Moddibo ya fesar kana yace. “Alhamdulillah, dan babu abinda nafi bege kamar zuwa sallah jam'i da kuma Innayi na”. Ya ida maganar tare da bin bayan Ibraahim suka fara tafiya. Tuni ƴan Uwa sun fiffita falon ya rage babu mutane sai ɗaɗ-ɗaya. Innayi dake riƙe da hannu Khausar ta nufi wajensu Ummi tare da faɗin. “Kuzo mu koma masauƙinmu sai kuma gobe idan Allah ya kaimu, za'a cigaba da hidima”. Sheikh Jabeer kuwa da kansa ya nufi inda su Abban Jameel ke zaune yace. “Kuzo mu tafi Maghriba ta ƙara to”. Kai suka gyaɗa kana suka miƙe suka bi ta ɗaya ƙofar suka tafi. Moddibo da su Ibraahim kuwa a hankali suke tafiya cikin nitsuwa auka shiga Corridor da zai sada su da falon Side da suke. Su Khausar kuwa sun fara haurawa kan steps din. Asma'u ta juya da sauri ta kalli Ummi tare da faɗin. “Ayyah Ummi bari inje na gaida Yah Moddibo in faɗa masa saƙon Bashir”. Ƴar dariya Ummi tayi kana tace. “Bismillah keda ɗan Uwanki”. Kai ta gyaɗa cikin sauri ta juya ta nufi wajensu Moddibo tana faɗin. “Yah Moddibo! Yah Modibbo”. Moddibo kuwa Already sun riga sun shiga falon da Dr Jameel ke ciki. Shi kuwa Dr Jameel jiyo motsinsu ne yasa ya sassauta murya cikin wani irin yanayi da yake ciki bisa ga duk kan alamu hirar batsa suke awayar cikin lumshe idanu yace. “Please Baby kiyi haƙuri muna cikin wani Uzuri ne fa na Fada”. Murmushi tayi tare da cewa. “Ok bye bye Amma please kazo Ina jiranka, kasan cewa kwana biyu bamu haɗu ba ina kewarka”. Ta ida maganar tare da katse kiran. Dr Jameel na miƙewa su Moddibo na shiga.... Cikin yanayin takaicin halayyarsa Zakariyya ya maka masa harara tare da cewa. “Wallahi kai dai kam Jameel kayi asara, komai aka shirya da kai da zaran mace tashiga ciki saita ware ka cikin mu, musamman wannan shegiyar Baby na rasa yanda zanyi in raba ka da ita”. Moddibo dake jinsu ne ya girgiza kai kana yace. “Alhamdulillahi kaima kenan abin na damunka Zakariyya?”. Kai Zakariyya ya gyaɗa yana mai cigaba da hararan Dr Jameel dake murmushi yace. “Sosai ma kaga an tsara fitan nan dashi amma dayake shi Mamajone mayen mata, ni wlh ban na lura da lokacin daya zame ya dawo ciki ba, sai da muka shiga na gane baya tare damu”. Sai kuma Moddibo yayi saurin juyawa jin muryan Asma'u na cewa. “Yah Moddibo”. Da murmushi afuskarsa yace. “A'a Asma'u”. Asma'u kuwa idanunta ta zare tare da ɗaura hannunta ɗaya akai kana ta buga ɗaya hannunta a ƙirjinta tare da faɗin. “Yah Jameel”. Tayi maganar idanunta na kan Dr Jameel dashi ma ita yake kallo. Cikin sauri Moddibo ya juya ya kalli Asma'u sai kuma ya juya ya kalli Dr Jameel. Cikin yanayin kaɗuwa, mamaki, Al'ajabi ta fara takowa har ta isa gaban Dr Jameel ta tsaya cikin sarkewar murya ta furta. “Yah Jameel”. Kallonta Moddibo yayi tare da girgiza kai yace. “A'a Asma'u”. Cikin ficewar hayyaci ta ɗaura hannunta akai tare da faɗin. “Ummiiii kizo ga Yah Jameel”. Sai kuma tayi baya luuu idanunta sukayi sama. Cikin wani irin sauri Dr Jameel da tun time data kira sunansa ya zuba mata idanu yana kallon ƙiranta da kuma yanda Ubangji ya ƙawata surarta, lokaci ɗaya yaji wani irin yanayi da bai taɓa jin makamancin sa ba akan ko wacce irin mace da yake mu'amala da ita karon farko yaji wani irin tsarkakekken soyayyar ta ya mamaye masa zuciya. Azabure ya nufe ta ganin saura kaɗan takai ƙasa ya tallafota jikinsa ta faɗa kan ƙirjinsa asume. Faɗawa jikinsa da tayi yasa ya koma baya ya faɗa kan kushin ya zauna, hannunsa yasa ya tallafo fuskarta sai kuma ya ɗaga kansa ya kalli Moddibo kana yace. “Suma fa tayi”. Cikin Sauri Moddibo ya riƙe tsintsiyar hannunta cikin yanayin damuwa yake faɗin. “Asma'u”. Ina tuni ta samu kallon Ibraahim yayi kana yace. “Ibraahim ka miƙo min ruwa”. Dr Jameel kuwa kallon Moddibo yayi cikin wata kasalalliyar murya gami da shauƙi yace. “Ya dai kake shiga hurumin daba naka ba, ya ina matsayin Dr sannan ta suma ajikina kake cewa amiƙo maka ruwa”. Wani kallo Moddibo ya mata tare da watsa masa harara kana ya buga masa tsawa da faɗin. “Kai Mahaukacin ina ne ya yarinya zata suma sannan ka tsaya kana maganar sai huruminka wani irin hurumi kake dashi a kanta, idan zakayi abinda zata farfaɗo kayi ka wani maƙale yarinya atsakanin cinya haukane akan ka”. Kallon Moddibo yayi tare da juya idanunsa kana yace. “Kamar ya kake cewa haukane akaina Ni naga matar Aure”. Cikin tsawa da hararansa Moddibo yace. “Koma yayane yanzu kayi abunda yarinya zata farfaɗo”. Ahankali Zakariyya ya tsugunna kansa tare da bubbuga kumatunta yana kiran sunan da yaji Moddibo na kiranta da. “Asma'u³”. Hannunsa Dr Jameel ya janye kana ya ture gefe tare da cewa. “Dakata Zakariyya nasan kai Likita ne amma wannan ba hurumin ka bane Saboda wannan hiruminane”. Alalace Zakariyya ya banka masa harara tare da faɗin. “Mayen banza mayen wofi, wato daga ganin Yarinya itama ka ɗaura ƙolafacinka da kwadayin ka akanta”. Araunane ya ɗago kansa ya kallesu baki ɗaya cikin yanayin gaskiya da gaskiya yace. “Wallahi ban kalleta da idanun da nake kallon sauran ƴan matan da nake mu'amala dasu ba, na kalleta ne da wasu irin idanu masu matuƙar daraja domin ita mai darace da mutunci”. Tsaki Moddibo yayi cikin hasala da abinda Dr Jameel keyi ya karɓi goran ruwan da Ibraahim ke miƙa masa ya watsa mata afuska amma bata farfaɗo ba. Langwaɓar da kai Dr Jameel yayi tare da faɗin. “Dan Allah kar ka jiƙamu Ni nasan yanda zanyi in farfaɗo da abuna”. Moddibo kuwa cikin mamaki ya zubawa Dr Jameel idanu yana kallon ikon Allah da karfin hali. Cikin lumshe idanu Dr Jameel da har zuwa lokacin yake rungume da Asma'u ya sunkuyo da kanta. Da wani irin azabebben sauri Moddibo ya riƙe ka sa fuskarsa babu walwala yace. “Wallahi kada ka kuskura, Idan ka yarda ka kuskura Ni nasan abinda zanyi maka hauka ne akan ka? Ko kuma kayi tunanin itama irin ƴan matan da kake rayuwa dasu ne da zakayi ƙoƙarin kai bakinka kan nata?” Hannunsa biyu ya haɗa kana yace. “Dan Allah kayi haƙuri Moddibo na rantse da Ubangijin daya busa min numfashi bana kallon wannan Baiwar Allah Asma'u amatsayin matar da zanyi lalata da ita”. Sai kuma ya furzar da iska mai zafi daga bakinsa kana ya cigaba da cewa. “Idanuna suna kallonta ne amatsayin matar Aurena, kuma uwar ƴaƴana wallahi bawai kissing ɗin ta zanyi ba ya kuke maidani kamar Bunsurune zanyi ƙoƙarin dawo mata da numfashinta nefa”. Still babu walwala atare da Moddibo ya gyaɗa kai kana yace. “Ok”. Dr Jameel kuwa cikin lumshe idanu ya sunkuyar da kansa kanta kana ya ɗaura bakinsa kan hancinta yana hura mata numfashi. Asma'u kuwa ahankali taja wani dogon numfashi tare da faɗin. “Ummi wallahi Yah Jameel ɗin mu bai rasuba ga Yah Jameel ɗin mu na ganshi da rabshi”. Sai kuma ta buɗe Idanunta ganinta kwance acinyar Dr Jameel cikin sauri ta yunƙura ta zauna tare da faɗa wa kansa ta rungumesa yayin da take kuka mai tsuma zuciya kana tace. “Yanzu dama Yah Jameel baka mutu ba, aka kawo mana gawar wani akace ka mutu?”. Kasa ƙara sa Maganar tayi saboda yanda kuka yaci ƙarfinta kana kallo zaka san daga ainihin zuciyarta maganar ke fitowa. Lokaci ɗaya tausayin ta ya mamaye baki ɗaya ilahirin zuciyar Dr Jameel hannu ya ɗago da niyyar rungumeta. Da sauri Moddibo ya buge hannunsa. Shi kuwa Dr Jameel zafin bugun da Moddibo ya masane yasa shi saurin mayar da hannunsa yana yarfawa sai kuma ya kalli fuskar Asma'u dake cigaba da kuka yace. “Asma'u Wayyo Allana Yayanki zai kashe Ni kafin komai ya kankama”. Moddibo kuwa ahankali ya kira sunanta cikin girma da kamalada da zame mata matsayin babban wanta kana jagoro kuma uba yace. “Asma'u”. Ahankali ta juya ta kalli Moddibo sai kuma ta maida kallonta kan Dr Jameel ta sake rungumesa. Ganin haka yasa Moddibo saurin fin cikota daga jikin Dr Jameel ya tsaidata sai kuma yace. “Zo ki zauna anan”. Ya faɗa tare da zaunar da ita akan Kujeran cikin yanayin nutsuwarsa da tuno yadda J ɗinsa ke killacesu da basu kariya akan kamilallun mazama bare irin Dr Jameel a hankali yace. “Asma'u ki buɗe ido ki kalleni da kyau”. Idanunta ta buɗe da tuni hawaye suka kwaranya ta kalli Moddibo. Cikin fesar da numfashi ya gyara zamansa tare da cewa. “Wanene Ni awajenki?”. Cikin raunin murya tace. “Yah Moddibo Yah Jameel”. Kai ya gyaɗa tare da faɗin. “Menene matsayina awajenki?”. Still idanunta na zubar da hawaye tace. “Tamkar uba kuma tamkar Yaya Jameel”. Zazzafan Ajiyar zuciya ya sauƙe tare da faɗin. “Toh kiyi haƙuri da abinda zan faɗa miki, Dr Jameel ba J ɗina bane mai kama dashi ne kawai, nima nashiga irin yanayin da kika shiga lokacin dana fara ganinsa”. Kai Asma'u ke girgiza wa tare da cewa. “Wallahi Yah Moddibo ban yarda ba Yah Jameel ne”. Cikin rauni ya kira sunanta da faɗin. “Asma'u”. Ahankali ta ɗaga ido ta kallesa cikin sanyi Murya yace. “Na taɓa yi miki ƙarya ne?”. Cikin wata raunatacciyar murya ta girgiza masa kai tare da cewa. “Yah Moddibo baka taɓa yimin ƙarya ba, amma wallahi bazan yarda da abinda kake faɗa ba”. Ta ida maganar tare da miƙewa ta nufi Corridor data shigo tana gudu tana cewa. “Ummi Ummi”. Ahankali Moddibo ya koma ya zauna tare da ɗaura hannunsa duka biyu ya dafe kansa. Ya tabbar kafin Asma'u ta yarda cewa wannan ba ɗan uwanta bane za'a ɗauki lokaci. Sai kuma ya ɗaga kansa tare da kallon Dr Jameel dake ƙoƙarin binta yana kiran Asma'u asanyaye yace. “Ka dawo ka zauna saboda bazata saurareka ba. Wallahi Ni kaina zuciyata bata gama yarda min cewa ba J ɗina bane kai. Kawai jikina da zuciyata tana gamsuwa da cewa Kai ba J ɗina bane”. Sai kuma ya lumshe idanunsa da yake jin ruwan hawaye na tsats-tsafowa kana ya cigaba da cewa. “Saboda yanayin lalacacciyar ɗabi'ar da kake yi na tabbatar kuma babu abinda zaisa Ummi, Asma'u,da Bashir su yarda cewa ba kai bane J sai In har sun fuskanci mummunan ɗabi'unka da halayyar ka da yanayin ka na neman mata shine kaɗai zaisa su yadda”. Sai kuma ya sanya bayan hannunsa tare da goge hawayen da suka saƙƙo asaman kuncinsa kana ya cigaba da faɗin. “Saboda J ɗina Amintaccene mai Aminci mai kamala ne mai mutunci ne, kuma tsarkakekkene bai kasance yanayin makamancin ɗabi'unka ba”. Tunda Moddibo ya fara magana jikin Dr Jameel yayi bala'in sanyi, ganin maganar da Moddibo keyi daga ainihin zuciyarsa ke fitowa kana yana jin magan-ganunsa nada muhimmanci da kuma ƙarfi kana yana ganin yana da yaƙini da gamsuwa. Cikin mutuwar jiki ya koma ya zauna karo na farko arayuwarsa daya fara jin tsananin ƙyamar kansa da kansa akan ɗabi'unsa na neman mata. Lokaci ɗaya ya riski kansa da wani mummunan tsinkewar zuciya saboda har ƙasan ransa Allah ya jarabcesa da son wannan yarinya daya gani wacce ake kira da Asma'u. Wacce ita kuma take masa kallon ɗan uwanta wanda zuwa yanzu ya fahimci komai nasa yana mata kama da ɗan Uwanta ne daya rasu. Hakanan ne yasa zuciyarsa ya cika da tsoro da taraddadi anya Moddibo zai lamunce abashi Auren Asma'u ayanda yake nuna tsananin ƙyamarsa akan halayyarsa na zina... Kansa ya riƙe da hannunsa duka biyu kana ya furta. _“Astagfirullah wa'atubu ilaik”_. Moddibo kuwa cikin sanyi jiki ya juya ya kalli Zakariyya dake cewa. “Moddibo muyi alwala muyi sallah ana kiran Sallah”. Kai suka gyaɗa kana suka miƙe sukayi al'wala kana nufi masallaci alayi ɗaya sukayi jam'i koda suka idar da Maghriba basu dawo gida ba saida akayi Isha'i kana suka dawo. Suna dawowa suka samu an shirya musu komai na a binci dining.... Acan falon da aka sauƙe su Khausar kuwa cikin gigita Asma'u ta shiga falon tare da faɗawa kan Ummi dake zaune cikin ficewar hayyaci take faɗin. “Wallahi Ummi naga Yah Jameel”. Da sauri Ummi ta zaro ido kana tace. “Me kike faɗa Asma'u”. Cikin zubda hawaye da rauni Asma'u ta gyaɗa kai tare da cewa. “Wallahi Ummi naga Yah Jameel tare da Yah Moddibo”. Yanayin da take magana cikin alamun kiɗima da gigita yasa Ummi saurin janyota ta riƙe ta. Innayi ma matsowa kanta tayi kana ta riƙe hannunta tare da cewa. “Asma'u wanda ya rasu yana dawowa ne?”. Kallon Innayi tayi da jiƙaƙkun idanunta kana tace. “Innayi wallahi Yah Jameelu na gani naga Yah Jameel Wallahi na ganshi”. Cikin fesar da numfashi Ummi tace. “Asma'u ki nutsu mana, In dai Jameelu ne da gaske ai zai iso mu”. Ummi kam kallonta kawai take aranta tasani cewa tabbas Jameelunta ya rasu ya barta tasan cewa babu wani Jameelu sai dai in gezo yake wa Asma'u ta. Aunty Ruƙayya dake zaune can gefe ta miƙe ta matso gefen Asma'u ta zauna tare da riƙe hannunta tace. “Asma'u ya za'a yi wanda ya mutu ya dawo? Shi wanda ya mutu baya dawowa ai shi mutuwa ɗayace idan mutum yayi ta yayi ta har abada”. Cikin matsanancin kuka Asma'u ke girgiza kai kana tace. “Wallahi Allah Aunty Ruƙayya na gansa”. Ƙiran Sallar Maghriba da akayi ne yasa Ummi kallon Asma'u cikin tsawa ta haɗe fuska kana tace. “Maza tashi Kije kiyi a''wala kizo kiyi Sallah”. Da sauri tace. “Wallahi! Wallahi!! Ummi Yah Jameel na gani, ki yarda dani”. Cikin haɗe fuska Ummi tace. “Zakije kiyi salla ko zaki tsaya hauka”. Jiki asanyaye ta miƙe taje tayi al'wala kana tazo ta shimfiɗa Sallah kana tayi Sallah koda suka idar da sallar Maghriba Azkhar sukayi har aka kira Isha'i kana sukayi ... Bayan sun idar da Isha'i Asma'u ta koma gaban Ummi ta zauna cikin muryan kuka tace. “Wallahi Ummi Yah Jameel na gani Ummi ki yarda dani ku nemi Yah Moddibo wallahi Yah Jameel na gani fa Ummi”. Ganin yanda ta rikice yasa Ummi sauke zazzafan ajiyar zuciya tare da kallon Innayi da tazo gabansu kana tace. “Innayi ane momin Moddibo al'amarin Asma'u yayi yawa fa, gaba ɗaya agigice take kinga Sallar nan har aka idar da Maghriba kuka take har aka zauna Azkhar still kuka take har muka jira Isha'i kuka Asma'u keyi”. Kai Innayi ta jinjina tare da faɗin. “Toh shikenan”. Ta faɗa tare da miƙewa ta nufi side ɗin Didi. Tana shiga Side ɗin Didi suka sake gaisawa kana ta yiwa Didi bayanin abinda ke faruwa. Cikin sauƙe numfashi Didi tace. “Tabbas ai shima kanshi Aleeyu sanadin shigowar sa Masarautar nan haɗuwar sa da Dr Jameel ne”. Cikin yanayin mamaki Innayi ta tallafe kuncinta tare da faɗin. “Toh waye Dr Jameel ɗin?”. Ahankali Didi ta shiga bata Labarin da Dr Jameel ya bata. Ajiyar zuciya Innayi ta sauƙe kana tace. “Toh dan Allah ayi min iso zuwa Side ɗin dasu Moddibo suke dan bansan inda suke ba”. Ƴar dariya Didi tayi tare da cewa. “Ai suna kusa daku suna ƙasa, kuna sama bari nayiwa Jakadiya magana ta rakaki”. Nan Didi ta umarci Jakadiya kana ta yiwa Innayi jagora zuwa sashen dasu Moddibo suke... Innayi na shiga ta samu Zakariyya Dr Jameel Ibraahim suna Kan dining yayin da ta haɗu da Moddibo gab bakin ƙofa da alamun zai tafi wajensu ne, dan ya duba halin da Asma'u ta tafi. Yana ganin Innayi sai yayi saurin komawa baya. Innayi kuwa tana ganinsa tayi murmushi. Shi kam hannunta ya riƙe suka ƙarasa cikin falon kana suka zauna kan kujera suna zama kan kujera yace. “Innayi nayi kewarki” Cikin jin daɗin ganinsa ta gyara zama tare da faɗin. “Nima nayi kewarka, amman dama ai nasan cikin danginka za taho nasan ka dawo cikin ƴan uwanka muhallinka”. Kai ya jinjina kana yace. “Innayi wani irin tarin abubuwa kikayi ta ɓoye min a iya tsawon rayuwata?”. Numfashi ta fesar da cewa. “Sai ahankali yanzu dai farko waye Asma'u ta gani ta koma tana ihu tana ce mana Jameel ne”. Kai ya jinjina tare da lumshe idanunsa kana yace. “Gashi can Innayi juya ki kallesa baiyi miki kama da Jameel ba?”. Da ƙarfi Innayi ta tashi kana ta buga hannunta akan ƙirjinta cikin tsananin ruɗu tace. “Kamar yaya kama?,Aliyu kace min Jameel dai Ashe gaskiyan Asma'u Jameelu ta gani”. Ta ida Maganar tare da juyawa ta nufi dining area cikin sassarfa. Tana zuwa ta kamo hannun Dr Jameel tare da riƙewa tace. “Jameelu” Kallonta yayi tare da yin murmushi shima kansa yanda suke zuzuta tsananin kamansa da Jameelu ya fara bashi tsoro da mamaki. Innayi kuwa batare data jira komai ba ta kama hannunsa tana ja. Shi kuwa Dr Jameel tsintar kansa da bin bayanta yayi. Shima Moddibo cikin sauri yabi bayansu yana cewa. “Innayi ba Jameelu bane wallahi tsananin kama ne”. Ina tuni Innayi ta fice batare data sauraresa ba ta fara haurawa step ɗin tana cewa. “Ummin Jameel”. Zakariyya da Ibraahim ma na biye dasu suna shiga Falon da Ummu ke zaune Innayi na cigaba da cewa. “Ummin Jameel Wallahi gaskiyar Asma'u ne Jameelun kine”. Akuma dai-dai lokacin Ummi ta juya da sauri idanunta suka sauƙa akan Fuskar dake tsananin kama da Jameelunta komai na Jameelunta a fili. cikin wata raunatacciyar murya tace. “Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un”. Sai kuma ta koma ta faɗa kan kujera idanunta na zubda hawaye shar-shar-shar. Itama Asma'u cikin sauri ta riƙe hannun Ummi tare da faɗin. “Ummi ba kin gani ba na faɗa miki Yah Jameel ne”. Sai kuma ta saki hannun Ummi ta koma ta riƙe hannun Dr Jameel na dama Innayi kuma na riƙe da hannunsa na hagu suka zo gaban Ummi suka durƙusa sai shima ya tsinci kansa da durƙusawa agabanta, haka nan yaji kima da martaban matar sun cika masa idanu. Da sauri Moddibo ya ƙarasa shiga wa falon tare da zama gefen Ummi wacce ke kan 3sitter kana cikin raunin murya yace. “Ummi”. Cikin zubda hawaye ta juya ta kallesa cikin rauni ya cigaba da cewa. “Ummi ki kalli duk komai na Jameel ne muryansa, Tafiyarsa, Gangar jikinsa, Har fa asakin da Jameel keyi shi yake yi amma wallahi Ummi ba Jameelunki bane kamannin ne yayi yawa Wallahi!³ Ummi ba Jameelunki bane”. Juyawa Ummi tayi ta kallesa cikin jinjina masa take cigaba da gyaɗa kanta jikinta yana bata ba Jameelu bane domin jikinta ba amsheshi a matsayin Jameel ba wannan bawai ɗan ta bane agabanta amma zuciyarta taƙi yarda. Kai ta girgiza still hawaye na bin fuskarta ta juya ta kalli Dr Jameel da yake durƙushe agabanta. Ganin yanda take zubar da hawaye yasa shima yake zubar da hawaye. Murmushi tayi tare da cewa. “Toh meyesa ka kuma?”. Ahankali ya ɗago kai ya kalleta cikin tarin tausayinta da kuma rauni yace. “Saboda kukan da naga kunayi shiyasani kuka, nasan ko waye Jameel awajenku mutum ne mai daraja, mai kima wanda shine jigo acikin rayuwarku”. Kallonsa kawai Ummi keyi hawaye na cigaba da zuba daga idanunta sabida yadda muryasa ma sai ta Jameel ɗinta. Shi kuwa Dr Jameel kuwa cikin rauni da zubda hawaye ya cigaba da faɗin. “Na fahimci kuna jin ƙuna na rashinsa amma Ummi nayi miki al'ƙawari in dai kin amince kun bani dama in sha Allah zan maye muku gurbinsa”.... *Dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn, masu cewa wai sun goda suga number'n nayine, ko kuma a'a bari dai in na shirya zan sake miki mgn, ko kuma yanzu dai kuɗin bai cikaba tukun sai sun cika, ko kuma a wanne gari kike, kai munyi nisa, toh in ba iyayiba ai duk nisan state da kike ba ruwan mota ba inda bazai kai mikiba, nake turawa ƴan ƙasashen wajema. Kuyiwa Allah da Manzonsa in dai in kinsan Baki shirya sayan kaya ba ku daina min mgnar ku bari sai kun shirya,kada kizo ki ɓata min lokaci a banza, wlh ni na tsani harkar karanta, duk bayani na gamayi in dai saya zakiyi ga kuɗin kaya ga account no ga numberta ai sai ki biya kawai kafin kimin mgn. Tunda dai ga alamominshi da duk illar da yakeyi na faɗi in kina dashi faƙat in babu kada ki wani zo kice min bayani dan ko kinzo iya bayanin da zan miki kenan* Alamomin infection sune kamar haka. Rashin sha'awa. Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma saduwa, da dai sauran abubudann ban lissafa. Sune manyan alamomin infection. Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi. Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin da kwaranya, zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa. KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin chronic infection ne yar uwa. INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai Maganin na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa kana dole ki nace masa da maganin set ɗin na 10k ne kuma maganin kala biyarne nasha da kala uku na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin dai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da baku iya bada tarbiyaba. Saboda yamayin garin yasa ina raba rabin set ɗin in sa miki komai rabi-rabi 5k amman set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 09097853276 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA. By *GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 18* Na *Aysha Aliyu Garkuwa* *WOHOHO IN KAJI ANA ƘI GUDU TABBAS SA GUDU NE BEZO BA* _Ina kuke Ma'aurata masu sha'awar ganin sun zama taurari kuma fitilu a idanun mazajensu Uwar gida,Amarya,Tsakar gida,hadda tan kaɗen gida Shararriya kuma ƙasaitacciya data saba kawo muku nau'ikan sirrin sahihan magungunan ma'aurata wato *AYSHA ALIYU GARKUWA* Garkuwar Marubuta ayau ma ta dawo muku da Ingantattun magungunan mata masu kyau da inganci domin gyara kanki ki zamto tauraruwa a idanun mijinki...Muna da Ingantattun Abubuwa kamar haka_ :_Munada Garin mallaka, garin maɗi, garin Hakkin mayi, garin ɓelɗamhi Garin ilanwaddihi, Gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, Gumbar kolli mai kellin al'khairi, Gumbar Riɗi wato 3 in 1, Gumbar makwaranyi, Masin Maliƙi mai masifar ƙarfi da matse mace, ka masin Daɗi har Maɗigan Akwai, kwanon ƙasaitacciyar mace mai masifar kyau da ratsa jiki da samar da inƙantacciyar ni'ima yanada abubuwa masu kyau haɗinsa, Zumar goron tula mai masifar kyau, tsumin dabino, mai ratsa jiki, tsumin Riɗi mai ƙarfi, Furar Mata mai tsastsafo da ni'imantaccen damshi, Cida kaza, Ciccibi Abodi, Tsumin Ɓaure, tuwon ɓauren, kana akwai maganin sanyi sadidan, da dai sauransu...Se kuma fannin ƙamshi kasance da Shu'umin ƙamshi wanda ze gigita ƙwaƙwalwar Oga tare da jin ko wacce mace bata kaiba...._ _Shin ko kina da labarin Miskilinci da ƙasaitar Rayyan Naaan amma lokaci ɗaya ya zamto zautacce sakali akan soyayyar Jannart bakomai Jannart ta riƙe ba face sirrinkan gyara da kuma shu'uman humran da kulaccar sirri na Aysha Aliyu Garkuwa(Tubali) tabbas taga tasirin haka domin Naanunta ya zame mata tamkar bawa_ _Shin ko kinsan sihirtaccen haɗin da Aysha ke sha kenan ta zamto tauraruwa a idanun Hamma Yusuf(Miwasmiti)...Tabbas Mahmud ya zamto zautacce kuma makaho akan sauyayyar Bazawara wato khadijarsa duk da kuwa gashi da budurwa(Namiji Baya Kaɗan) ko kinsan hakan nada alaƙa da amfani da sahihan maganin da kuma shu'uman humran Aysha Aliyu Garkuwa??.Nasan ba zaka ku manta da irin kima da kuma darajar da Aysha ke dashi acikin Idanun Sheik Jabeer ɗin ta duk da kuwa shekaru sunja anma jinta yake tamkar budurwa 'yar sha bakwai(Garkuwa) sirrin hakan na tare da Ingantattun kuma sahihan magungunan Aysha Aliyu Garkuwa Wato Garkuwar Marubuta da kuma Ma'aurata na tabbata kunsan da cewa basirarta ba'a iya rubutun littafi ya tsaya ba hadda inganta rayuwar ma'aurata ta hanyar kawo musu Nagartattun abubuwa Ga duk wacce ta shirya saya seta tuntuɓi number ta 09097853276 muna iya tura kayan mu aduk inda kuke afaɗin Nigeria harma da ƙetare Dan Allah 'yar uwa idan baki shirya siyaba kada kiyi min magana muɓatawa kanmu lokaci...._ 🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🥰😘sai.kunzo. sayan na gari maida kuɗi gida, Ummi kuwa cikin sanyi jiki da raunin zuciya take kallonsa sam, jikinta bai faɗa mata cewa wannan ɗan ta bane, amma zuciyarta yaƙi amincewa da hakan. Juyawa tayi ta kalli Asma'u da hawaye ke cigaba da zuba daga idanunta, kai ta girgiza kana ta maida idanunta kan Moddibo dake cewa. “Wallahi Ummi wannan ba Jameel ɗinki bane. Nima kaina na gamsu da komai nashi na *J* ne amma ɗabi'unsa ba irin na *J* bane sam sun bambanta tako wacce siga ta hali da ɗabi'a”. A hankali Dr Jameel dake durƙushe gaban Ummi ya kalli Modibbo tare da rausayar da ƙwayar idanunta acikin nasa alamar kada ka zubar min da mutuncina agaban idonta. Numfashi Moddibo ya fesar fahimtar kallon Dr Jameel ɗin yamasa shi yasa yayi shiru... Innayi, Asiya, Aunty Ruƙayya, Aunty Hajara da duk suke tsaye daga gefe suna kallon ikon Allah da Al'ajabi na tsanananin kamannin Dr Jameel da marigayi M Jameel. Zama Ummi ta gyara tare da jan dogon numfashi kana ta sauƙe cikin sanyi tace. “Shikenan na gamsu Moddibo, na yarda da kai saboda sanin kai nane, baka taɓa yimin ƙarya ba, kuma koda wasa kake min baka min ƙarya aciki, dan haka na yarda na gamsu wannan ba Jameeluna bane”. Ta ƙare mgnar tare da lumshe idanunta hawaye masu zafin gaske suka zubo kana ta cigaba da faɗin. “Amma wannan kamanni da yawa yake. Kuma Alhamdulillah na godewa Allah daya da wannan Rahma da yayi min na nuna min mai kamannin Fuskar Jameeluna har muryarsa irin na Jameeluna da komai nashi fa”. Dr Jameel kuwa cikin yanayin buɗe war ido, da kuma gskyar zuciyarsa ya kalli Ummi duk da kuwa yana cikin rauni da tausayinsu, a hankali ya fesar da numfashi tare da maida idanunsa kan Asma'u kana Yace. “Ummi”. Da sauri Ummi ta ware idanunta dake cike taf da hawaye jin ya kirata da Ummi. Sake langwaɓar da kansa yayi idanunsa na kan Ummi ya cigaba da faɗin. “Ummi da zan samu a bani Asma'u in Aura wlh ina so. Kinga shikenan sai na zame miki ɗanki Jameel In maye maki gurbin shi”. Ware idanu Ummi tayi tarexa kallonsa cikin mmkin mgnar shi da tazo mata a bazata, sai kuma taji murmushi ya suɓuce mata batare da tace komai ba ta miƙe ta shiga bedroom.. Asmau kuwa, wani irin fitinennen sanyi kalamashi suka sakar mata, so take ta yunƙu ta mike a guje ta bar wurin amman ta gaza hanan, sabida yadda gaba ɗaya guiwowinta suka sake. Aunty Hajara, Aunty Ruƙayya, Asiya atare suka saki murmushi kana suka miƙe cike da gamsuwan cewa ba Jameel bane kawai dai kamanni ne, domin da Jameel ne bazai ce zai Auri Asma'u ba wannan kalmar kaɗai ta gamsar dasu cewa ba Jameel bane, domin idan M. Jameel ne babu ta yanda za'a yi yace zai Auri ƴar uwarsa ƙanwarsa da suka kasance uwa ɗaya kana suka sha nono ɗaya, da wannan gamsassun hujjoji suka bi bayan Ummi zuwa bedroom. Innayi kam murmushi tayi cike da gamsuwa cewa lalle wannan ba M Jameel bane kamanni ne kawai, fuskarta ɗauke da amintaccen murmushi ta kalli Dr Jameel tare da faɗin. “Toh an baka”. Saurin kallonta Moddibo yayi babu walwala atare dashi yace. “Kece me bada Asma'u koni ne mai bada ita?”. Still Innayi na murmushi tace. “Kaine Mai bada ita amma kaima ai ina da iko akan ka”. Kai ya jinjina tare da faɗin. “Eh kina da iko akaina Innayi, amma ai shi Aure ɗan bincike ne sai na bincikesa nasan ingancin sa tukunna kafin na bashi Asma'u”. Asma'u kuwa tun lokacin da yace yana sonta data daskare zaune, sai yanzu taji tayi azamar miƙewa sabida jin kuzarinta ya dawo, Da gudu ta miƙe tabar wajen yayin da Khausar ta miƙe tabi bayanta. Cikin lumshe idanu Moddibo yabi Khausar da kallo har ta ɓacewa kallonsa idonsa na kanta wani sassayyan numfashi ya fesar tare da lumshe ƙwayar idanunsa. Zakariyya kuwa tunda suka shigo idonshi na kan Aseeya gaba ɗaya ya gaza ɗauke idanshi a kanta. Ibraahim kuwa shiru yayi yana kallonsu kawai. Ganin duk sun watse yasa Innayi maida kallonta kan Moddibo kana tace. “Bismillah kuje kuci abinci naga kamar abinci kuke ci na tada daku”. Kai suka gyaɗa tare dayi mata sallama kana suka tafi. Suna shiga Falon Dr Jameel ya kamo hannun Moddibo tare da langwaɓar da kai kana cikin sanyin murya da neman alfarma yace. “Na roƙeka da girman Allah Moddibo kada ka faɗi wani abu da zai zubar min da kima da daraja a idon Ummi”. Kallonsa kawai Moddibo, Ibraahim, Zakariyya sukeyi Shi kuwa cikin sanyi da neman alfarma ya cigaba da cewa. “Na lura tana kallona da kima da daraja kuma Wallahi har cikin raina ina ƙaunar Asma'u kuma Aurenta zanyi”. Cikin sauri Moddibo ya tari numfashinsa ta hanyar cewa. “Gaskiya ayanayin kan nan dana lura da kai. Wallahi bazan baka Asma'u ba, Asma'u nine nan mai bada ita,Tana da mahaifi, Lallai Mahaifinta shine zai bada ita. Amma bisa yaƙinina zai bada ita. Ni kuma bani da yaƙini akan ka”. Sai kuma ya ɗan furzar da iska mai zafi yana tuno yanayin munanan halayyar Dr Jameel kai ya girgiza kana yace. “Baka da tsarkakan da zan baka tsarka-kakkiyar yarinya saboda Asma'u tsarka-kakkiyar ce. Kallonsa kawai Dr Jameel keyi cikin rauni da nadama ɗabi'unsa da yakega zasu kasance mihsi barazana daga mallakar ƴarinyar da yakeji in bai setaba zai zauce. Moddibo kuwa cikin yaƙini da gaskiya ya cigaba da faɗin. “Saboda Faɗin Allah ma ɗaukakin sarki ne, cewa. Mazinaci baya Aure sai Mazinaciya ƴar uwarsa Asma'u kuwa tsarka-kakkiya ce ba Mazinaciya bace kai kuma kafi kowa sanin kanka”. Ahankali Zakariyya da tausayin Dr Jameel ya gama cikawa zuciya ya kamo hannun Moddibo suka zauna kana cikin nutsuwa yace. “Kayi haƙuri Moddibo ai abu da yawa yana zama sanadin shiryuwar mutum kada kayi mamaki Auren Asma'u ya kasance hanyar shiryuwan Dr Jameel”. Kai Ibraahim dake gefe ya jinjina tare da cewa. “Hakane Yah Aleey tunda har yace yana sonta da dai ashige masa gaba ba ba mamaki wannan abin da yake rashin mata ne”. Dr Jameel kuwa cikin gaskiya da gaskiya ya kalli Moddibo kana yace. “Wallahi! Wallahi!! Wallahi!!! In dai za'a bani Asma'u Ni dai nayi al'ƙawari zan rabu da duk wata ƴa mace”. Ganin gaskiya acikin ƙwayar idanunsa yasa Moddibo fesar da numfashi tare da cewa. “Shikenan ka fara rabuwa dasu tukunna idan na gamsu ka rabu dasu. Ni kuma zan baka ita In dai har na gamsu”. Cike da farin ciki Dr Jameel ya gyaɗa kai kana yace. “Ni kuma nayi maka al'ƙawari daga yau daga yanzu na rabu dasu”. Ya ida maganar tare da zaro wayarsa kana ya shiga contact tare da blooking ɗin Number duk ƴan matan sa kana ya nunawa Moddibo. Murmushi Moddibo yayi kana yace. “Toh Allah yasa kayi iya deleting ɗin su acikin Mind ɗin ka da zuciyarka kamar yanda kayi awayarka”. Asanyaye Dr Jameel ya furta. “In sha Allahu babu kowa a raina”. Juyowa Modibbo yayi ya kalli Ibarahim dake miƙa mishi woyoyinsa, Murmushi Ibraahim yayi tare cewa. “Tun da safe Abualeey ya bani su yace amman in bari sai dare in baki”. Murmushi Modibbo yayi tare da cewa. “Ummm yayi kyau”. Cikin wasa Ibraahim yace. “Nasa maka caji ne dan naga sun mutu sabida kiraye-karen da akayi ta maka”. Miƙewa yayi tare da cewa. “Yoh ba dole su mutuba moko guda”. “Eh amman ai yanzu duk a cike suke”. Cewar Ibraahim. Kai Modibbo ya gyaɗa mishi yana mai kunna woyoyin nasa. Acan ɓangaren su Khausar kuwa tunda suka shiga bedroom take sakin murmushi idanunta akan Asma'u da duk tayi zuru-zuru da ita kana tace. “Asma'u Wallahi wannan ba Yan Jameel bane”. Kallon mamaki Asma'u tayi mata Still hawaye na bin fuskarta tace. “Kamar ya zakice ba Yah Jameel bane”. Hannunta Khausar ta riƙe tare da cewa. “Asma'u jikina ya faɗa min ba Yah Jameel bane. Ki sani da Yah Jameel ne ko cutan hauka yayi ba zai kalleki yace yana sonki amatsayin matar Aure ba”. Sai kuma ta sake damƙe hannun Asma'u acikin nata cikin son tabbar mata da gaskiya ta cigaba da cewa. “Ki tuna fa Nono ɗaya kuka sha mahaifiya ɗaya ce ta haife ku fa wallahi Asma'u ba Yah Jameel bane, kawai ni inajin farin ciki araina ne. Alhamdulillah bazan rayu Ni kaɗai aƙasar nan ba zan rayu tare dake, zai ɗakko min ke ya dawo min dake ƙasar nan mu rayu tare”. Zazzafan Ajiyar zuciya Asma'u ta sauƙe idanunta akan Khausar tace. “Wallahi nifa Khausar har yanzu ban gamsu cewa ba Yah Jameel bane” Kai Khausar ta girgiza tare da cewa. “Wallahi Asma'u ba Yah Jameel bane ya za'a yi Yah Jameel yace yana sonki zai Aure ki, Asma'u kiyi tunani mana hakan bazai taɓa faruwa bafa”. Haka dai sukaci gaba da tattaunawa. A daren wannan ranan haka suka cika da alhini da al'ajabi... Acan Side ɗin Didi kuwa zaune suke da ƙannenta da kuma Yayyanta da suka zo. Baki ɗaya hirar tasu akan Khausar ce suna yabon kyawu da kuma haibar da Khausar tayi kowa na faɗin albarkanci bakinsa. A wannan ranan haka duka ahalin suka kwana cikin yalwataccen farin ciki. Washe gari aka shirya taro na alfarma wanda baki ɗaya manyan Fada da kuma manyan Masarautar Morocco ne taro ne wanda yafi na jiya sai dai wannan taro ne na maza zalla saboda an gabatar da Moddibo amatsayin Sarki mai jiran gado kana ana gabatar dashi a baki ɗaya idon Fada sosai Moddibo yayi jawabi daya ratsa zukatan mutane kasancewar shi aka bawa Microphone ya rufe taron da addu'a. Al'amarin da ya gigita jama'ar masarautar jin yanda ya dinga zazzago addu'oi yana rerawa cikin zazzaƙan muryansa. Wani irin farin cikine ya mamaye zuciyar Abualeey ya tabbatar da cewa ɗan sa ya samu kyakkyawan tarbiyya da jigon da zai iya mulkar masarautar Mouley. Cikin jin daɗi yake kallonsa, Shi kuwa Modibbo addu'oin daya ta jerawa na yayi dai-dai da lokacin da aka kira Sallar Azahar. Limamin masallacin Fadan dake zaune gefe wanda tsohone tukuf ya tsufa sosai bisa alamu kuma sa yanayin jinya na tsufa. Cikin jin dadin ya sauke A tare da karɓan Microphone ɗin kana yayi jawabin cewa, Shi ya fahimci wannan Yariman yana da cikekken ilimin addini dan haka daga yau ya sauƙa daga kan karagata na limanci shine zai cigaba da limanci masallacin masarautar su kasancewar tsufar da ya cimasan da kuma sanyin da muryasa keyi wacce wasu lokutan bata isarwa mabiyan jam'inshi. koda Modibbo yaji haka yayi ƙoƙarin maida tayin da limamin yayi mishi amman ina yaƙi sabida da gskyarsa sufa tacin mishi. Sai kallon Modibbo yake cikin so da Amintaccen murmushi mai cike da yarda da yaƙini kamilin dattijon yake bin Modibbo da Addu'o'i kana ya ɗaura da cewa. Hakan za'a yi kuwa domin Modibbo ya cancanta sai dai ko in baka kusa ko kayi tafiya ko wani abu dai to sai in jamu. Daga haka taron ya tashi da yaƙin cewa an bar mishi Limanci... Aranar Modibbo ne yaja limancin sallar Azahar, wanda baki ɗaya sautin zazzaƙan muryarsa ya cika masarautar. Wanda baki ɗaya al'umma cikin Masarauta ke yaba zaƙin muryansa. Bayan an idar da sallar Azahar Direct sashen Didi Ibraahim ya nufa cike da farin ciki ya zauna gefen Didi tare da riƙe hannunta kana yace. “Didi kinsan waya ja mana jam'i?”. Kai ta girgiza tare da faɗin. “A'a sai ka faɗa?”. Cike da matsanancin farin ciki yace. “Wallahi Yah Aleey ne Kai Didi wlh Innayi ta gama mana dukkan gata na duniya”. Fuska ɗauke da yalwataccen farin ciki Didi tace. “Kai Alhamdulillah”. A ɓanƙaren su Modibbo kuwa, Sheiyk Jabeer ne tare Modibbo sai Jabeer bin Jabeer cikin kulawa Modibbo yace. “Sheiykh yau yau kuma zaku koma?”. Gyaran murya Sheikh Jabeer yayi tare da cewa. “In Allah kuwa yanzuma zamu tafi airport dama kafin mu tafi masallaci nayi sallama da kowa na Fada harma da Didinku munyi sallama. Tafiyar ce ta gaggawa ta sameni zan koma ne saboda gobe da yamma muna da zama da ƙungiyar *MI YETTI ALLAH* Akam matsalolin Garkuwa da mutane ƙasarmu ke fuskanta. Toh yadda ake maida akalar zargin kan cewa Fulani ne keda alhaƙin hakanne yasa ƙungiyar *TABITAL POOLAKU* shiga mgnar da keɓance ƴaƴanta Fulani da wonkesu daga zargin da ake musu domin suma fulanin basu tsiraba, anayi musu wannan zalumcin su a ƙara da kashesu ma”. Cikin sauƙe nannauyan numfashi Modibbo yace. “Gsky wannan ƙudurine mai kyau, domin abune daya addabi ƙasarmu, kaga wala Allah cikin haka a gano masu aikata hakan”. Cikin kulawa Sheiykh yace. “In sha Allah kuwa, domin fulanin zamu wakilta mu naɗasu aikin bamu rahoton duk abinda ke gudana cikin dajukan za mu rabasu ko wanne state na Nigeria”. Sai kuma suka kalli Jabeer bin Jabeer dake cewa. “Musamman Zamfara Sokoto Katsina abun yafi tsamari a can”. Moddibo ne ya ɗan fesar da numfashin mai zafi kana yace. “Ni kuwa ina so a ruɓanya masu binciken Taraba yankin Gembulan domin anayi musu illa sosai, a sanadin su na rasa J na”. Sheykh ne ya ɗan kali agogo dake hannunsa tare da cewa. “Eh nima da batun Jameel da kayi mana bayani na kuduri aniyar in sha Allah, sai na gano waɗanda suka yi masa wannan kisan gillan, in ban mantaba kace min akwai wacce taga mota bibiyarsu kuma har ta ɗauki number'n ko?”. Da sauri Modibbo yace. “Eh Khausar ce”. Cikin samun cikekken yaƙini kan binciken Sheykh yace. “Toh ba matsala idan kun nitsu, ka nemi min cikekken bayanin a wurinta, sai ka tura min komai, in Allah ya yarda jininshi bazai tafi a banzaba”. Kai ya jinjina tare da cewa. “In sha Allah kuwa”. Daga nan sukayi sallama, Abualeey da kanshi yayiwa surkin nashi da ƙanin matarsa rakiya zuwa Airport, bai dawoba saida jirginsu ya tashi. Acan ɓangaren su Khausar kuwa zaune take kan sallayar tun bayan data idar da sallar Azahar bata motsa ba. Innayi dake gefe ta saki murmushi tare da faɗin. “Kai Alhamdulillah naji daɗin nagartar Moddibo ina farin ciki da hakan”. Kai Ummi dake gefenta ta jinjina kana tace. “Ai dai kam Alhamdulillah”. Daga haka suka cigaba da hira wanda mafi yawa akan Moddibo ne... Acan ɓangaren Hajiya Bunayya kuwa zaune take a bedroom ita kaɗai yayin da Asiya ke toilet tana wanka. Hajiya Bunayya kuwa wayane maƙale a kunnenta tana magana da Amina dogon tsaki taja tare da faɗin. “Ke dai Amina bari wallahi dana san haka daular nan take da mu mukayi sihiri kika Auri Moddibo”. Amina dake zaune acikin wani ƙaton falo na al'farma a Abuja tayi murmushi tare da faɗin. “Umma kada ki damu nan ma wallahi muna cikin daula kinga gidan da aka kama nin kuwa, dan dai baki zo kinga gidan da aka kawo ni bane gidane mai masifar kyau na nunawa sa'afa”. Sai kuma ta juya idanunta tare da kallon mashshurin falon nata kana ta cigaba da cewa. “Kinga manyan falona guda biyu da 3bedroom atsakiyar birnin Abuja fa muke inda muke ma ai alhamdulillah kuma kin manta muma zamu tafi Indi'a ne kwanan nan da Uncle Naseer”. Dogon tsaki Hajiya Bunayya taja kana tace. “Ke bakiga daular dake cikin nan bane shiyasa kike faɗin hakan”. Murmushi Amina tayi tare da faɗin. “Umma kema fa bakisan daular da nake ciki bane ki kwantar da hankalin ki in kin dawo kinzo zaki sha mmaki”. Cikin gaskata wa Amina ta cigaba da kwantar wa da mahaifiyarta hankali kana ta ɗaura da faɗin. “Umma kada fa ki manta muma Indi'a zamu tare kuma Indi'a ma ai tafi Morocco sanuwa da suna”. Kai Hajiya Bunayya ta girgiza kana tace. “Hmmm Amina kenan ta yaro kyau take bata ƙarko, abine da baki gani ba, duk labarin da zan baki bazaki gane bane irin cigaba, da nasara, wadatar da Khausar ta riska awannan masarauta ya wuce zatonki”. Sai kuma ta ha ɗiye wani yawu mai masifar ɗaci kana ta cigaba da cewa. “Bazaki taɓa fahimtar abinda nake faɗa ba har sai idonki ya gane miki. Yoh Naseer da ko Sarkin Tasha Uban sa bai taɓa mulka ba, ina za'a haɗashi da Modibbo, kina sane da cewa Khausar kuwa mijinta shine Yarima mai jiran gadon mulkin Ƙasar Morocco gaba ɗayanta fa, sannan kuma shine babban ɗa Namiji awajen Mahaifinsa”. Amina dake zaune ta dafe ƙirji cike da ƙyashi da hasadar jin matsayi da kuma nasaran da Khausar ta samu. Hajiya Bunayya kam cikin ƙunan zuciya da tarin hassada ta cigaba da faɗin. “Wannan tsinanniyar tsohuwar Innayi ta cucemu data ɓoye mana wannan al'amari nasarar Modibbo da mun san da wannan nasaba da yake dashi haka ai wallahi ko zan tafi tsirara ne wlh sai kin Auri Moddibo”. Zazzafan Ajiyar zuciya Amina ta sauƙe kana tace. “Umma ke kam kada ki damu”. Kai Hajiya Bunayya ta girgiza ji take kamar ta ɗaura hannu aka tayi ta zunduma ihu cikin damuwa tace. “Ya bazan damu ba Amina dole in damu gaba ɗaya hankalina ya tashi baƙin ba, yanda ban samu ba suma su rasa Wallahi, duk yanda zanyi Amina nayi miki al'ƙawarin sai na raba Auren Khausar da Moddibo ko ana Hamaza ha mata. In dai dawo Nigeria ne kawai yafi wuya”. Cikin sauƙe numfashi Amina tace. “Gaskiya dai nima yanda kike zuzuta wannan cigaban nata, da dai ta wuceni gwara a kaso Auren nata ta dawo gida ta zauna”. Yamutse fuska tayi tare da gyara zamanta kana ta cigaba da cewa. “Ƴar banza agola kawai tazo tafi ƴaƴan masu gida nasara”. Ƙwaffa Hajiya Bunayya tayi kana tace. “Ke dai bari”. Dai dai lokacin da Asiya ta fito daga wanka kallonta tayi tare da girgiza kai cikin yanayin sanyinta tace. “Hmmmm Allah ya kyauta”. Alalace ta kalleta tare da faɗin. “Toh shegiya mai baƙin hali meye? Ƴar masu matacciyar zuciya da bakisan abinda yake miki ciwo ba sai wani yaƙe baki kike kina murmushi adole kinga nasarar wani”. Tana zama gaban dreesing mirror tace. “Umma idan har bakayi baƙin ciki da nasarar wani ba kaima Allah zai kawo maka naka narasan”. Ahantare Hajiya Bunayya ta harareta tare da cewa. “Dalla can rufe min baki,Ki ɓace min daga ɗaki”. Kai ta gyaɗa tare da ficewa daga dakin kasancewar tasa kayanta kai tsaye ɗakin su Khausar ta nufa... Acan ɓangaren Moddibo kuwa bayan sun Sheykh Jabeer sun tafi. suka cigaba da gaisawa da Manyan baƙi. Har aka kira La'asar bayan an idar da sallar La'asar baki ɗaya baƙi suka tafi anci ansha wasu irin abinci na alfarma aka dafa wanda ma'aikatan manyan restaurant aka ɗebo sukayi girkin gargajiya dana zamani domin afita kunya. kuma Alhamdulillah kwalliya ta biya kuɗin sabulu. Moddibo kuwa gaba ɗaya wunin yau ɗin duk abinda yake Khausar ce ke faɗo masa arai da Zaran ya lumshe Idanunsa zai tuna sanda ya rungumeta yana budewa kuwa lokacin da yake wanke mata hannu acikin Madarane ke masa gizo duk wani abu da yake dauriya kawai yake. Yayin da wani ɓangare na zuciyarsa ya tafi ga halin da Asma'u ke ciki kasancewar har suma tayi a daren jiya kana ko bayan barinsa sashen da sukenma bata cikin nutsuwarta, tun safe yaso zuwa dubata amma bai samu ba saboda hidindimu da suka yi masa yawa... Acan Falon su Khausar kuwa suka zaune Jakadiya ta shigo bayan sun gaisa ta kalli Innayi tare da cewa. “Innayi Didi na buƙatar ku baki ɗaya asashenta amma banda Khausar sannan abarta da mutum ɗaya kada ta zauna ita kaɗai”. Kai Innayi ta jinjina tare da cewa. “Toh ba damuwa sai abarta da Hajja Nana”. Ta ida maganar tare da miƙewa ta nufi ƙofa yayin da Hajiya Bunayya,Aunty Ruƙayya, Aunty Hawwa, Aunty Hajara Asiya, Dije suka mara mata baya. Kai tsaye suka nufi sashen Didi bakinsu ɗauke da sallama suka shiga tangamemen Falon suna shiga idanunsu ya sauƙa akan Wasu Mashahuran Akwatuna set biyar ko wannen kalansa da ban. Lalla Khadijah ne ta ɗaga kai tare da kallon Innayi kana tace. “Ku shigo ku zauna mana”. Murmushi Innayi tayi kana suka shiga suka zazzauna akan lumtsa-lumtsan kujerun na al'farma. Ɗaya daga cikinsu ne Yayar Didi wacce ta kasance ƴar farinsu ce Mai suna Afreen wacce kira da Ashshe matsawa tayi suka gaisa kana cikin sakin fuska tace. “Toh Alhamdulillah ga lefe nan mun gama haɗawa na. Amaryanmu so mun kira kune kuzo ku gani in Sha Allah za'a bawa Hadimai su kaishi Side ɗin da zasu zauna ne”. Cike da tarin farin ciki Innayi ke kallon Set ɗin akwatunan kana tace. “Masha Allah Alhamdulillah”. Ummi kuwa cikin yanayin farin ciki tace. “Kai masha Allah wannan duka lefene!?”. Lokaci ɗaya Hajiya Bunayya ta nemi ƴar nutsuwarta ta rasa atake yanayin fuskarta ya rikiɗe afili zuwa hassada da ƙyashi ta kasa ɓoye baƙin cikinta. Cikin fusata taja wani dogon tsaki tare da sauƙe numfashi wanda yaja hankali da yawa daga cikin mutanen falon suka kalleta. Asiya dake gefenta tayi saurin dafa kafaɗarta ganin yanda ake kallonsu yasa tace. “Umma lafiya?”. Kai ta gyaɗa tare da yamutse fuska kana tace. “Ƙirjina ne yake ciwo sai to kareni yake”. A yatsine Lalla Hafsat ta kalleta tare da cewa. “Ok ba matsala bari na kira Dr Jameel yazo ya duba ki da jiki sai ya baki magani”. Ta ƙare mgnar a yaysine dan har ga Allah matar bata konta mata a raiba.... Littafin SAKAYYAH dai na kuɗi ki biya ki karanta cikin Aminci. By *GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 19* Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Alamomin infection sune kamar haka. Rashin sha'awa. Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma saduwa, da dai sauran abubudann ban lissafa. Sune manyan alamomin infection. Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi. Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin da kwatanta Zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa. KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin chronic infection ne yar uwa. INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa kana dole ki nace masa da maganin set ɗin na 10k ne kuma maganin kala biyarne nasha da kala uku na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin dai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da baku iya bada tarbiyaba. Saboda yamayin garin yasa ina raba rabin set ɗin in sa miki komai rabi-rabi 5k amman set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 09097853276 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA. Cikin sauri ta girgiza kai tare da faɗin. “A'a Nagode inada magani in mun koma zansha”. Baki Lalla Hafsat ta taɓe kana ta fara buɗe musu Set ɗin akwatin farko na ƙasan idanunsu suka sauƙa akan wasu EGYPT Abaya masu masifar kyau da tsada baki daya cikin akwatin cike take da Abayas kala daban-daban kama daga Turkey Abaya, Itally Abaya, Dubai Abaya Wanda aƙalla zasu kai arba'in sai kuma ɗaya akwatin dake ɗauke da wasu Samfarin laffaya masu masifar kyau da tsada wanda zasu kai hamsin, sai mai binshi kuma Jakankuna da takalma masu shegen kyau da tsada sunfi set shabiyar ɗayan kuma mayafaine da mai binshi Sleeping drees masu shegen kyau da ɗaukan hankali yayinda da mai bi masa ɗan ƙaramin ke ɗauke da sarƙoƙin Gwal da ɗan kunnayensa da, kuma murjani irin na Masarautar, haka aka riƙa buɗe musu Set ɗin farko har ƙarshe ana shiga na biyun suka sake gyara zama domin ganin abin na yine, nan sukaci gaba da kallo... Dai-dai lokacin kuma Moddibo suka dawo shida Ibraahim da Zakariyya suna shiga Falonsu kai tsaye bedroom Moddibo ya nufa kallonsa Ibraahim yayi tare da faɗin. “Ya dai Yah Aleey?”. Cikin fesar da numfashi Moddibo ya kallesa kana yace. “So nake in ɗan watsa ruwa ne baki ɗaya yau atakure nake”. Kai ya gyaɗa da faɗin. “Toh ba matsala”. Cike da kasala Moddibo ya nufi toilet ya watsa ruwa ya fito bayan ya fito ya shafa mai tare da feshe jikinsa da turaruka masu daɗin ƙamshi kana ya sanya Jeans Blue da Farin Riga mai guntun hannu yalwataccen sumar kansa zuwa kwantaccen sajensa yasha gyara yayin da jikinsa ke fitar da wani sihirtaccen ƙamshi. Ibraahim da idanunsa ke ƙofar bedroom yace “Wowww Yah Aleey dama haka ƙananan kaya ke masifar yi maka kyau tun da na kazo ban gaba da ƙananun kaya ba sai yau ni nai zatonma ko baka sawa ne”. Murmushi Moddibo yayi tare da shafa sumarsa kana yace. “Ina ɗan sawa time to time, so nake in ɗan sake dan naji yanayin garin yau kamar akwai ɗumi”. Ya ida maganar tare da nufar kofar fita a falon yana mai ƙara matse jikinsa da Jeans ɗin da yasa don ya ɓoye yanayin da yaje ciki. Zakariyya dake zaune yayi saurin cewa. “Ya dai ina zaka je”. Lumshe idanu Moddibo yayi tare da buɗe su akansa kana yace. “Zan ɗan fita ne dama ina so zan duba Asma'u”. Ajiyar zuciya Zakariyya ya sauƙe tare da cewa. “Ok dama ina so mu ɗanyi magana ne dan gaskiya gobe nake tunanin zan wuce amma yanzu akwai dalilin da zai tsadani”. Anutse Moddibo ya gyara tsayuwar tare da faɗin. “Wace magana ce?”. Zakariyya na kallonsa yace. “Naga kamar kuma sauri kake”. Kai Moddibo ya girgiza tare da cewa. “A'a In ba mai daɗewa bane ina jinka”. Zama Zakariyya ya gyara kana ya kalli Moddibo tare da cewa. “Toh kazo ka zauna mana”. Baya Moddibo ya dawo kana ya zauna gefensa. Numfashi Zakariyya ya fesar kana yace. “Gaskiya nima fa naga matar Aure acikin ƙwayen Amaryanka”. Da mamaki Moddibo ya kallesa kana yace. “Wacce fa?”. Hannu Zakariyya ya buɗe tare da faɗin. “Naji dai jiya kamar ana kiranta me ma? Na dai manta sunan amma wata ƴar doguwa haka dai fara mai sanyi”. Ahankali Moddibo yace. “Ko dai Asiya?”. Yatsu Zakariyya ya ƙyasta da murmushi afuskarsa yace. “Yes of course ita, Ita nake nufi naga ta kwanta min dan tana da nutsuwa ni gaskiya yanzu bani da wani tunani in ba nata ba”. Murmushi Moddibo yayi wanda ya sake bayyanar da kyawun fuskarsa kana yace. “Toh Lallai dai kam toh ba laifi in Sha Allah zanyi nazari akai. Amma yanzu bari inje idan na dawo zanyi nazari akai sai muyi maganar”. Numfashi Zakariyya ya fesar tare da faɗin. “Toh shikenan ba matsala amman dai ka sani ni ba irin Dr Jameel bane da zakace sai kayi nazari”. Dariya kawai Modibbo yayi Kana ya mike ya tafi... Acan Falon su Khausar kuwa Hajja Nana ce kaɗai zaune adining area yayin da Khausar ta fito daga bedroom rabonta da abinci tun Breakfast har zuwa yanzu babu komai acikin sai tarin damun gumbuna da kuma garuka dasu tsumin masu ratsa jiki da cire yunwa da Ummi ka bata. Sanye take cikin wani tattausan material Blue Black me ɗan ratsin Pinch daga saman rigar atsuke atake yayin daga ƙasan kuwa abuɗe yake daga ƙirjin rigan net ne haka ma hannun net ne tayi ɗaurin ɗankwali as-down yalwataccen sumar kanta ya kwanta luf-luf bisa goshinta ,duk da cewa ba tayi makeup ba Amma tayi masifar kyau farar powder ce kawai a fuskarta sai kwalli da ta zizara aƙwayar idanunta mai haske kaman Madaran sai kuma laɓɓanta yake shiƙin Man baki sai tafi to tamkar wata tauraruwa. Kallon Hajja Nana dake zaune da. Fruits agabanta tayi cikin sanyi jiki ta nufi ɗaya daga cikin kujerun Falon zata zauna cikin tsira mata idanu Hajja Nana tace. “Zo nan?”. Ɗan tura baki tayi cikin yanayin sanyin da tunda aka ɗaura aurenta ya ziyarceta tace. “Menene?”. Hararanta Hajja Nana tayi tare da cewa. “Bace miki nayi kizo ba, toh kizo mana tunda na kiraki, ai in kinzo koma menene zakiji, ke da Allah yayiki ba'a miki abin arziƙi, sai yiwa mutum gardama?”. Batare da tace Uffan ba ta nufi dining ɗin kana taja kujera ta zauna gefenta. Cike da kulawa Hajja Nana tace. “Meyesa bakya son cin abinci?”. Langwaɓar da kai tayi tana wasa da yatsun hannunta, baki ɗaya tayi sanyi ahankali ta ɗago Idanunta dake ƙyallin hawaye ta kalleta. Haɓa Hajja Nana ta riƙe kana tace. “Ikon Allah kuka kuma zakiyi keda kika ce shi kike so? an kawo ki gidansa ai sai dai kiyita dariya da farin ciki bawai kuka ba”. Kai ta girgiza Muryanta cike da rauni ta kalli Hajja Nana tare da faɗin. “Baza ki gane bane Hajja Nana Ina kewar Momyna sannan ina kewar Raudat, kuma yanzu gashi Haiydar ma wai ance idan antashi tafiya dashi za'a yi akace”. Kai Hajja Nana ta jinjina kana tace. “Eh tafiya za'a yi dashi mana, dukansu ma tafiya zasuyi nice dai zan zauna”. Jin abinda tace yasa farin ciki ya mamaye zuciyar Khausar ahankali tace. “Da gaske zamu zauna Hajja Nana?”. Kai Hajja Nana ta gyaɗa cikin yanayinta na ƙasaita da zafi tace. “Toh badole in zauna ba tunda kece kika ce kina son shi, bashi bane yace yana sonki, ai dole in zauna In jira inga wani irin tarba zai miki, inga kamun ludayinsa,dan wlh Allah kenan In naga ya Miki abinda bai min ba duk da ke kikace kinji kin gani kina so wallahi ɗaukarki zanyi mu tafi tare”. Wani irin sanyayyar ajiyar zuciya Khausar ta sauƙe tana kallonta cike da jin daɗi dan harga Allah ta fara tsoron a tafi a barta ba kowa nata tare da mutumin da in baici zalinta ba baya jin daɗi ta kuma san baya sonta. Hajja Nana kuwa cike da izzah da ƙasaita ta cigaba da cewa. “Na faɗawa Baffanki ma tun jiya ya fara cewa inyi haƙuri kuma Wallahi babu abinda zai tafiyar dani, zama daram anan sai naga yanayin kamun ludayinsa mutumin da an bani labarin tun a makarantar ma ba shiri kuke ba kinga ko nida tafiya sai naga abinda ya turewa buzu naɗi”. Kai Khausar ta girgiza tare da sunkuyarwa ƙasa ita kanta ta san. Moddibo baya ko ƙaunae ganinta kuma tafi kowa sanin tsanar daya mata baya son alaƙa da ita koda kallonta ne baya son yi”. Hannu Hajja Nana ta sanya ta ɗago haɓarta kana ta tura mata Bowl ɗin dake ɗauke da Fruits ɗin gabanta da Mukara dake ɗauke da Juice kana tace. “Gashi kici wannan koda baki ci Abinci ba shi zai ɗan taimaka miki, kinga gaba ɗaya ki rame” Akuma dai-dai lokacin suka ɗaga kansu suka kalli ƙofan Falon jin Antura ƙofar an shigo... Da sauri Khausar ta sunkuyar da kanta ƙasa ganin Moddibo Hajja Nana kuwa sallamarsa ta amsa tare da zuba masa ido. Cikin ranta tace. “Uhmmm ai ba banza Khausar tace taji ta gani wannan kyau haka ai masha Allah, Ɗan ko maƙiyinsa yasan shi mai kyau ne”. Shi kuwa Modibbo a tsakiyar Falon ya tsaya kana ya kalli Hajja Nana dake cikin shiga ta alfarma duk da tsufanta bai hanata kyawunta fita ba cikin ɗan sakin fuska kaɗan yace. “Ku kaɗai ne”. Kai Hajja Nana ta gyaɗa masa tare da cewa. “Eh”. Cikin sauƙe numfashi yace. “Ina Innayi?” Tana tauna Inabi ta amsa da. “Sun sauƙa ƙasa wajen Didi”. Ajiyar zuciya mai nauyi ya sauke tare da faɗin. “Uhmmy”. Sai kuma ya nufi dining area ɗin. Sassayyan numfashi Khausar ta shaƙa jin yadda ƙamshin jikinsa ya karaɗe wurin. Shi kuwa cikin wani irin narkekken yanayi yasa hannunshi ya ɗan ja kujeran dake Facing ɗin Khausar. A hankali ya zauna yayin da ƙamshin Kwallacar sirri da Khausar tayi amfani dashi ya cika masa hanci da ƙara sake mishi wata fitinenniyar kasala. Kallon Hajja Nana dake shan Fruit yayi kana yace. “Ya kike?”. Cikin tsareshi da tace. “Lau nake”. Da gefen idonshi ya kalleta jin yadda ta amsa kamar a faɗace, bakinshi ya ɗan taɓe tare da ɗan ƙara kwantar da kanshi jikin kujerar, Tare da zaro wayarsa ya shiga latsawa a zahiri wayarsa yake kallon, amman a baɗinin kuwa ƙafafun Khausar dake ƙasan Table ɗin yake kallon yadda ta ɗan ɗaura ɗaya bayan ɗaya, wanda hakan ya bawa sharaɓanta dama bayyana a fili. Khausar kuwa batare da ta ɗago ta kallesa ba ta cigaba da juya Tuffan dake hannunta batare da taci ba. Ɗan leƙa ƙasan dining table din ya kumayi a hankali ya lunshe ido ganin tana ɗan kaɗa ƙafafunta yasashi ɗan tura nasa ƙafar dama ƙasa kusa da nata, a hankali ya zare takalminsa. Sai kuma ya ɗan juya idonshi ya kalleta, still dai wasa take sa Apple ɗin A hankali ya ɗago ƙafarsa, tare ɗan mannashi kan sharabart kana a hankali ya jawoshi yayi ƙasa dashi har zuwa kan rumfar sawun nata ya shafa da sassayan tafin ƙafarshi mai taushi. Da sauri ta ɗago ta kalleshi tare da sakin ajiyan zuciya dan sanyin tafin sawunshin daya ratsa mata jiki da zuciya. Hajja Nana kuwa, baki ta ɗan sake tana kallon yadda Modibbo ya tsare Khausar ɗin da ido, sai kuma ta juya ta kalli Khausar ɗin da ta ɗan lunshe idanunta ganin shima ɗin ita yake kallo. Jin yadda ya wani irin murza tafin kafarshi kan natane yasa ta sake buɗe idanunta tare da kallonshi tana maijin wasu baƙin abubuwan na fitowa daga cikin idanunsa suna ratsa nata idanun, Dan shima ɗin ita ya zuwa idanunshi tamkar zai mannesu cikin nata. Ahankali ya motsa lips ɗin sa wanda ko Hajja Nana dake gefensu bataji, abinda ya faɗa daga shi sai ita yace. “Baki iya gaisuwa ba ko?”. Yayi mgnar cikin kasalalelliyar muryar data sa Khausar ƙara kallonsa domin bata taɓa saninsa da wannan kuryarba. Ahankali ta sake yin ƙasa da kanta tana mai ɗan jin yadda yake mata wani irin abu da yatsunsa, cikin sanyi ta kawar da kanta gefe sai kuma ta motsa laɓɓanta tare da cewa. “Ina yini”. Yana shaƙan ƙamshin Kwallacar ta dake hargitsa mushimi kwanya yace. “Lahfeyyahhh”. Ƙasa tayi da kanta tana cigaba da wasa da Tuffan dake hannunta ita bata gutsira ba ita bata ajiye ba sai kuma yaji gaba ɗaya jikinta na amsa sabbin yanayi sabida sautin murya yadda ya amsa mata gaisuwar da yasata jin tsikar jikinta ya bada salon yum. Shi kuwa Modibbo a hankali ya sake sanya babban yatsansa da mai bi masa akan sangalalina zuwa kan rumfar ƙafartan yana saƙƙo dashi a hankali tare da jujjuya kan yatsar. Ahankali Khausar ta ɗago manya idanunta dake sheƙi ta kallesa. Girarsa na dama ya ɗaga mata tare da jan dogon numfashi kana ya jingina bayansa da jikin Kujeran sai kuma ya marairaice idanunsa da suka fara rikiɗewa lokaci ɗaya wani irin yanayi ya fara ratsa sassan jikinsa musamman daya shaƙi ƙamshin Daddaɗan Kwallaca da kuma Humran da Momy ta siya mata wajen _Aysha Aliyu Garkuwa_ . Hajja Nana dake gefensu kuwa baki ta saki da ido cike da mamaki take binsu da kallo ganin wani irin shu'umi kana mayataccen kallon da sukewa juna kai kace tattabarune. Da zaran ta kalli Khausar sai kuma ta juya ta kalli Namijin duniyan da shi yama mance da ita a wurin. Zamansa ya gyara tare da sake tura ƙafarsa ya taɓa ƙafanta da kyau. Ahankali ta kuma ɗaga manyan idanunta ta kallesa. Ganin tana kallonsa yasa ya mata Signal tare da kashe mata ido ɗaya. Ya Salam shine abinda ta iya faɗi cikin ranta. Sabida abin yazo mata da saƙonni masu zafi, shi Modibbo ne kuwa, ya akayi haka harda signal abun yan ikkah ya iya. Shi kuwa Modibbo cikin wani irin amintaccen yanayi ya kuma ɗaga mata girarsa ɗaya, sai kuma ya miƙe daga jinginar da yayi daga jikin Kujeran ya zauna dai-dai. Cikin yanayin gaza sarrafa tunaninsa da jikinsa ya ɗan fesar da numfashi tare da laso lips enshi kana a hankali ya ɗago hannunsa tare da kafa guiwar hannun nasa, bisa table ɗin. Hannunta dake kan Mug din dake gabanta ya riƙo cikin nasa hannun. A tare suka ja nannauyan numfashi, kana a tare suka fesar da numfashin. Ita kuwa Khausar ɗaya hannun nata da har zuwa lokacin take riƙe da Apple taci gaba da jujjuyawa tana maijin tamkar saman gajumare yake turata. Yayinda shi kuma gwiwar hannunsa ke tokare da table ɗin. Cikin yanayin mamaki ta buɗe Idanunta da baki tana kallonsa. Gira ɗaya ya sake ɗaga mata yana lumshe idanunsa, a hankali ya matse hannunta acikin nasa bawai yanda zataji zafi irin dai ƴar matsarnan da tafi kama da tausaya yayiwa hannun yatsunta ya ɗan matse tare da zubawa faratunta ido . Cikin wata irin kasala mai cike da shauƙi da dawowar yanayin da ya rayu kafin a sace J ɗinsa ya dawo mishi sabo, motsa laɓɓansa yayi a hankali tare da sanya ƙwayar idanunsa anata kana yace. “Yahh mukayeeh dahh kehhh?”. A kasalance ta lumshe idanunta acikin nasa kana ta buɗesu, baki ɗaya yanayin da yake mata magana ya tsumata wani irin yanayi take ji yana huda ko wani magudanan jinin jikinta yayin da sautin muryansa ke ratsa har ƙoƙon zuciyarta cikin wata shagwaɓaɓbiyar murya ta kalli idanunsa kana ahankali ta furta. “Akan me ɗin?”. Da sauri ya matse jikinsa, kana ya lumshe idanunsa sautin Muryanta nayi masa amsa kuwwa acikin dodon kunnensa yace. “Ba cewa nayi ki yanke farcen nan ba?”. Langwaɓar da kai tayi tana lumshe idanunta ta motsa laɓɓanta tare da cewa. “Zan yanke ai”. Numfashi ya fesar kana yace. “Sai yaushe kenan?”. Shiru tayi ta gaza cewa komai, sai zubawa sajensa ido da tayi sabida salonshi ya fara a yanayin da bata zataba. Shi kuwa cikin sanyi ya ɗan ƙara matsowa tare yin mgnar can ƙasan maƙoshi yace. “Ba tun jiya nace ki yanke ba baki yankeba, still yau ɗin tunda gari ya waye baki yanke ba har yanzu”. Ta wani langwaɓar da kai tana mai narkar da ƙwayar idanunta cikin nasa tare da faɗin. “To ai zan yanke”. Baki sake Hajja Nana ke kallonsu ta kalli Khausar ta kalli Moddibo dake riƙe da hannun Khausar yana shafa saman tafin hannuntan da babbar yatsarshi ga wani irin fitinennen kalo da yake binta dashi kai kace zai cinyeta ɗanye ita kuwa Khausar duk ta saki da alamun da zata samu dama narkewa zatayi a jikinshi. Moddibo kuwa har ga Allah har cikin ransa ya manta da cewa akwai wani mutum awajen. Cikin lumshe idanu ya cigaba da shafa ƙafanta Khausar kuwa wani irin yanayi take ji aduk lokacin da sanyayyar yatsunsa suka sauka akan sharaɓanta. Hajja Nana kam ta gaza ɗauke idanunta akansa kallon ikon Allah kawai take. Ita kam Khausar jin yanda yatsun ƙafansa ke yawa anata yasa cikin kasala tace. “To ai zan yanke”. Kai ya girgiza still Muryansa ƙasa-ƙasa yace. “Um-um baza ki yanke ɗin ba”. Da sauri ta ɗan ware idanunta acikin nasa dake cike da zallan fitina da mayata tace. “Allah zan yanke”. Sassayan numfashi ya fesar tare da faɗin. “Ko dai kinfi so ni ɗin na yanke mikinne?”. Da ɗan sauri ta girgiza masa kai tunawa da tayi jiya cewa yayi idan zai yanke zai haɗa da kan ƴan ya tsunta. Hajja Nana kam sai raba ido take ta kallesa ta kuma kalli Khausar kallon ikon Allah da abin al'ajabi take aranta tace. “Iyye kaji ƴaƴan zamani kaji ja'irin yaro agaban nawa lahaula fisha'atillahi”. Moddibo kam har ga Allah ya manta da ita awajen. Yayin da Khausar ma halin da Moddibo ya jafeta na wani irin kasala da mutuwar jiki yasa ta mance da ita Allah yasani da zata samu kwanciya takesonyi sabida jikinta daya gama sakewa tuno nitsuwa da salaman da taji lokacin daya ruggume ta yasa takejin da jikinshi da tayi bacci. Cikin nutsuwarsa da kuma yanayin da yake ciki ya ɗan fusgo hannunta dake cikin nasa wanda yasa dole Khausar matsowa ya zamana ɗaya hannunta ya sauƙa akan table ɗin ga mamakinta sai taji ya kai ƙaramin yatsarta cikin bakinsa. Yana kai ya tsanta cikin bakinsa Hajja Nana ta rumtse idanunta da ƙarfi tare miƙewa da sauri tabar wajen jikinta na rawa, ganin rashin kunyar da suke ba abinda take maimaitawa abakinta sai Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un gani take kamar saɓon Allah suke, wannan wace irin fitina da tsaurin ido ne da yaran zamani sukeyi, yaro salla-salla ashe ashe ko al'wala bai iyaba ita kuma hegiya kamar ba ita ke kuka yanzu, sai wani lumshe ido take kamar ɓera na lasar gari wato ita hegiya ga miji ko, Allah mai iko. har ta fice daga wajen tana jajanta al'amarin aranta tana mgnar zuci. Moddibo kuwa yana sa yatsarta abaki ahankali ya manna yatsar tsakiyar harshensa. A tare suka lumshe ido domin kusan a tare baƙon lamarin ya ziyarcesu. Kusa 1 minute sukayi a haka kana suka buɗe idon a tare. Manyan idanunsa da suka sirance ya liƙa mata, kana ya fara ɗan datsa dai-dai kan farcen da haƙoransa na gaba, ahankali yake cigaba da datsawa yana mai lumshe idanunsa har ya gama cire farcen. ahankali ya zare yatsan daga bakinsa, kana ya ɗan kawar da kansa gefe tare da tufar da farcen. Idanunsa da suka sake rikiɗewa ya mayar kanta kana ya ɗaga mata girarsa. Khausar kuwa kallon ƙwayar idanunsa take tana hango wani fitinan nan al'amari acikinsu wanda ya sake haddasa mata kasala da wani irin baƙon al'amari Narkewa take tamkar kitsen ji take tamkar bazata iya sarrafa kanta azaune ba. A hankali ya kuma maida yatsan baki ganin kamar farcen bai gama yankuwa ba cikin kasala ya datse shi kana ya tofar wani irin tsuma naman jikinsa keyi daga can ciki. Sai kuma ya sake kamo mai binsa shima ya sanya abakinsa ya datse. Idanunta dake lumshe ta buɗe jin hannunsa dake riƙe da nata yana kar-karwa ta ɗan kallesa. Shima kallonta yayi kafin ahankali yayi wani irin miƙa kana ya maida ƙaramin yatsanta bakinsa wanda ya yanke cikin wani irin salo da tsananin shauƙi ya shiga tsotsan ya tsan tamkar wanda ya kama Fida. Atake taji tsikan jikinta ya miƙe yam-yam wani irin abu taji yana ratsata tun daga tsakiyan kanta har tafin ƙafanta. Da sauri ta lumshe idanunta. Cikin wani irin yanayi da bai taɓa riskansa ba ya buɗe Idanunsa ya kalli yanda ta runtse nata da kuma yanda jikinta ke tsuma da kuma yanayin fitinennen lasala daya bayyana tare da ita. Ahankali ya zare tsayan tare da fitarwa daga bakinsa jin ya fitar da yatsan yasa ta buɗe Idanunta ta kallesa jin yanda baki ɗaya ilahirin jikinsa ke rawa ga kuma ƙwayar idanunsa da suka cika taf da hawaye. Ahankali ya lumshe Idanunsa sai ga hawaye sharrr sun z.... *Masu son Maganin infection da maganin mata, ku marmatso wannan account no in ne naku ta ciki zaku turo kuɗin ku 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, Sai ki turo shaidar biyanki ta WHATSAPP NUMBER'N na 09097853276. akwai sabbin kaya masu zafi suna nan bisa hanya, ki turo kuɗinki a saki cikin lissafi. Kayanen mata masu zafi sadidan daga Chadi akwaisu Garukan daka, gumbunan, Tsumummuka, cida Ciccibi Abodi cida kaza ci da jan nama kwanon ƙasaitacciyar mace biyar sirri, furar mata, gumbar madara Gumbar kolli mai ƙyallin al'khairi gumbar uku al'khairi, gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, gumbar riɗi, garin maɗi garin melɗamhi garin ilanwaddihi garin mallaka, tsumin riɗi tsumin tsirtai tsumin kinfi budurwa, tsumin riɗi, tsumin ta baje Sabaya, matsin maliƙi mai masifar matse mace matsin daɗi har maɗiga, mai ɗan kare kyau. Kullacar sirri al'ajabu shu'umar Humra, da duk sauran kan ƙamshi. Haɗin amarya budurwa ko bazawara haɗin mai jego ko uwar gida, akwaisu Available set ɗinmu hawa hawane akwai manya akwai ƙananan, ƙanan daga 40k ne 35k 30k 25k 20k 15k 10k shine ƙarami haɗina na karshe sai kuma haɗin kwanon ƙasaitacciyar shi 7k ne shine ƙarshen haɗina kenan... Manyan set ɗin kuma daga 50k 60k 70k 80k 90k 100k ke zaki faɗi haɗin nawa kikeso anyi miki kana kimin bayanin yadda kikeso da matsalarki ni kuwa nasan abinda zan haɗa miki, ina araha kam amman ina hana bashi* By *GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 20* Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Alamomin infection sune kamar haka. Rashin sha'awa. Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma saduwa, da dai sauran abubudann ban lissafa. Sune manyan alamomin infection. Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi. Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin da kwatanta Zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa. KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin chronic infection ne yar uwa. INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa kana dole ki nace masa da maganin set ɗin na 10k ne kuma maganin kala biyarne nasha da kala uku na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin dai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da baku iya bada tarbiyaba. Saboda yamayin garin yasa ina raba rabin set ɗin in sa miki komai rabi-rabi 5k amman set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 09097853276 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA. *Littafin Sakayya dai na kuɗi ne 1k ne kacal 0661110170 gtbank Aisha Aliyu Garkuwa, ki biya sai ki Turi min evidence of permit 09097853276 sai in tura miki littafin ki karanta abinki cikin aminci ba haƙin wani bisa kanki baki karanta na sata kuma na Allah ya isa ne* Yana lumshe idanunsa sharrr wasu hawaye Masu masifar sanyi suka zubo bisa fuskarsa. Khausar kuwa ahankali ta cigaba da kallonsa cikin mamaki ganin hawaye kwance asaman fuskarsa yayinda itama gaba ɗaya hukunta tsuma yake yi saboda jin ya manna bayan hannunta bisa sakenta da yake masifar mata kyau, haka nan ta tsinci kanta da shafa bayan hannun nata kan saken sai wani amintaccen numfashi ta farar jin wani irin sulɓu da tashin da sajen keda shi. Ya Salam shine abinda Modibbo ya iya faɗi can ƙasan maƙoshinsa. Ahankali ya sanya hannunsa akan table ɗin kana ya kifa kansa saboda wani irin fitinenne yanayi da yake firo kishi, still hannunsa na riƙe da nata wani irin yanayi yakeji da bazai taɓa iya jumrewa ba shi kansa ya rasa shin Khausar wacce irince da muddin yayi tozali da ita nitsuwara ke gushewa duk yadda zaiyi sai ya gaza sarrafa kanshi da tunaninshi. Sun daɗe ahaka batare da wani yayi magana ba ko kuma ya janye hannunsa daga cikin na ɗan uwansa. Ji yake bazai taɓa jurewa ba, muddin zaici gaba da ganinta ko ta wulga gabansa yasan bazai iya kama kanshi tabbas zaiyi abinda yakeji baison nuna ƙulafacinsa. Khausar ce ta fara jin alamar ana haurowa kuma bisa duk kan alamu Asma'u ce dan taji muryarta kamar waya takeyi da Bashir. Mutsu-mutsun ta fara tare da ƙoƙarin ƙwace hannunta kansa ya ɗago ya kalleta da rikitattun idanunsa. nan taga idanunsa sun sake kaɗawa sunyi masifar Jaa kana ga alamun sun sake cika taf da hawaye sai dai hawayen basu zubo ba sai sheƙi suke suna bada kalan hazo-hazo yayin da jikinsa ke cigaba da tsuma. Ƙoƙarin janye hannunta ta cigaba dayi, a kasalance ya ɗago kansa ya kalleta, sai kuma ya tsuke fuska tare da ɗan hararanta yace. “Sakeni mana”. Cikin ɗan karen kasalan daya zuba mata tace. “Ai banice ke riƙa da kaiba, kane kake riƙe dani fa”. A fakaice yace “A zahiri ba”. Sai kuma ya zare hannunshi sabida shima yaji alamun ana haurowa kan steps ɗin. Ahankali yaja dogon numfashi mai ƙarfi kana ya miƙe tsaye tare da juya bayansa ya buɗe Labulen jikin dining ɗin ya tsirawa harabar Side din nasu ido wanda yake ɗauke da wani Kekkyawan gate golding sai farafajiyar da zata iya ɗaukan motoci bakwai sai kuma can ƙasa da ya hongu alamun BQ ne daga bakin gate kuma babban ɗakine da bayi a ciki da alamun Hadiman yankinsa ne. Asma'u ce ta shigo ganinsa tsaye yasa tace. “La Yah Moddibo kashigo?”. Batare daya juya ya kalleta ba ya gyaɗa kai tare da cewa. “Eh na shigone inga ya yanayin jikin ki dan jiya suma kikayi”. Ajiyar zuciya ta sauƙe kana tace. “Jikina da sauƙi Yah Moddibo. Amma ni dai har yanzu gani nake Yah Jameel nane, duk da kowa ya yarda cewa ba Yah Jameel bane. Ni na kasa yarda”. Kai ya girgiza still batare daya juya ba yace. “Ba *J* bane Asma'u ba kiji na faɗa miki ba Jameel bane ina har rantse miki nayi”. Kai ta gyaɗa kana ta fesar da numfashi bawai dan ta yarda ba sai dan batason yi masa musu yasa tayi ƙasa da kanta tare da faɗin. “Toh shikenan Yah Moddibo”. Still Idanunsa na farfajiyar gidan yace. “Ina Innayi?”. Ahankali tace. “Suna can tukunna nima an turo nine inzo in faɗawa Khausar ta shirya masu zuwa yi mata lalle zasu zo su fara yi mata shiyasa nazo” Ta ƙarashe maganar tana kallon Khausar dake ta faman lumshe idanu Kai ya gyaɗa tare da cewa. “Ok”. Daga nan ya juya yabi ta bayan Asma'u batare da ya yarda sun haɗa ido ba ya fita. Asma'u kuwa idanunta akan Khausar tace. “Khausar wai ki shirya masu zuwa yi miki lalle zasu zo inji Lalla Khadijah”. Ta ida maganar tana kallon Khausar sai kuma ta juya Idanunta tsakiyar Falon ganin tuni Moddibo ya fita yasa. Ta gyaɗa kai tana lumshe idanunta tace. “Toh shikenan sai sunzo”. Murmushi Asma'u tayi kana tace. “Iyeee lalle Yah Moddibo har an fara biyo hanya kenan?”. Hararanta Khausar tayi tare da cewa. “Ban gane ya fara biyo hanya ba”. Dariya Asma'u ta sanya kana tace. “A gani nayi ya fara zirya shiyasa. Acan Falo naji Lalla Khadijah na cewa ayi agyaraki ayi miki lalle da turaraki, da sauransu dan gobe za'a kai ki Side ɗinki inda zaku zauna aima gwara ayi akai ki tunda ya fara zirya”. Hararanta Khausar tayi tare da faɗin. “Wani irin ya fara zirya kefa Asma'u baki da mutunci. Yanzu ina kina ji ce miki yayi yazo ya duba ki ne da jiki ni tunda yazo ko magana ya min ne ma?”. Dariya Asma'u ta sanya ganin duk maganar da take jikinta ba kuzari sai wani irin fitinennen miƙa da takeyi da sauƙe ajiyan zuciya, cikin dariyar tace. “Toh waya sani abu a duhu wannan ba tsakanin ku ba, ni ƙanwar miji ƙawar amarya me nawa aciki”. Fitowa Hajja Nana tayi daga bedroom kasancwar tana jin duk abinda Asma'u ke faɗa tana hararan Khausar tace. “Faɗa mata dai Asma'u Munafuka ai Ni yau naga abinda yafi ƙarfin idanuna ashe-ashe yanzu ko ba muga ruwan sama ba kada muyi mamakin abinda bai kawo saba fitsaran da ake zubawa ne”. Dariya Asma'u ta sheƙe dashi ganin Hajja Nana tsakaninta da Allah take maganar sassauta dariyata tayi tare da cewa. “Hajja Nana me sukayi?”. Zare idanu Hajja Nana tayi tare da kallon dining ɗin kamar dai har zuwa lokaci ganin su take kana tace. “Menene ma basuyi ba Asma'u, yaro idanu asoye wannan ɗa yaban mamaki”. Sosai Asma'u ke dariya kana tace. “Yo Hajja Nana bake kike cewa ba zaki koma ba sai kin tabbatar yana sonta ko baya sonta ba”. Haɓa Hajja Nana ta riƙe da alama har yanzu mamakin bai bar ranta ba tace. “Eh lallai kam naga alama zai nuna min ƙashin tijara kenan”. Kallon Khausar data zubawa dining ido Asma'u tayi kana ta maida idanunta kan Hajja Nana tare da cewa. “Kai Hajja Nana kar kiyiwa Yah Moddibon mu sharri mutum ne mai kunya”. Kai Hajja Nana ta gyaɗa kana tace. “Ai kam dai ni naga kunya, ganin idona. Ni nasan yana da kunya naga kuwa Kunya ganin Idona har gudu yake a idanunsa”. Ta ida maganar tare da jan tsaki ta juya kana tace. “Shegun Yara”. Shiru Khausar tayi tare da bin Hajja Nana data shige bedroom da ido. Asma'u kuwa har takai bakin kofa ta juya ta kalli Khausar tare da faɗin. “Yawwa Ummi tace In faɗa miki ki ɗauki wannan sauran damun da aka miki ki ɗauka ki shanye”. Langwaɓar da kai Khausar tayi cikin sanyi murya tace. “Wallahi nikam na gaji da ɗure-ɗuren nan shiyasa bana iya kocin abinci aɗura ma wannan aɗura ma wancan”. Murmushi Asma'u tayi tare da faɗin. “Idan baza kisha ba Ni kibani in sha dan Ni gyarane tun daga yanzu sai In fara yiwa wanda zan Aura ba ruwana”. Zama Khausar ta gyara kana tace. “Kinji jiki wallahi, kema idan naki yazo ana ƙaƙaba miki bazaki shaba”. Ware idanu Asma'u tayi tare da faɗin. “Wallahi sha zanyi Ni kuma irinki ne? Kin san dama ni inaso abun zaƙi-zaki ke kuma kin fison abu mai ɗan yaji-yaji, sai ki zauna kiyi ta noƙe-noƙe baza ki shaba”. Tana gama maganar ta juya ta tafi. Bayan tafiyar Asma'u da minti talatin masu yiwa Khausar Lalle suka zo. Cike da ƙwarewa da sanin aikinsu suka fara Cancaɗa mata jan lalle cikin tafin hannu da baya kana suka yi mata manyan flowes abinka da faran fata atake tayi wani masifar kyau. Kana sukayi mata atafin ƙafa zuwa sama wani irin kyau na ban mamaki yayi tun kafin a wanke ita kanta Khausar kallon lallen take tamkar wata sarauniya. Ɗaya daga cikinsu ta dawo bayanta cikin harshen Larabci tace. “Kiyi haƙuri zamuyi abayanki”. Ɗan ware idanu Khausar tayi kasancewar tana jin larabci tace. “Harda baya kuma?”. Kai mai Lallen ta gyaɗa mata tare da faɗin. “Eh harda baya ma”. Ta faɗa tare da zuge zip ɗin rigar ta fara zana mata wani irin zanen ɗawisu mai masifar kyau da ƙawa kana ta dawo ta gaba asaman ƙirjinta ta zana mata wani siririn star kamar Tatu nan kyawunta ya sake fitowa ta zamo tamkar sarauniyar kyau... Sai gab Maghriba su Innayi suka dawo dai-dai lokacin da masu lallen ke shirin fita kallon Innayi tayi tare da cewa. “Idan lallen ya bushe baku zaku wanke mata ba ku bari zamu zo mu haɗa mata ruwan wankewan”. Kai Innayi ta gyaɗa kana suka shige. Bayan sallar Maghriba suna dawo suka wanke mata lallen... Acan Abuja Birnin tarayya kuwa Amina ce zaune a tangamemen Falon ta yayin da Uncle Naseer ke gefenta ba suyi sallar Maghriba ba kuma basu shiryawa tashi yiba. Ahankali ya shafo fuskarta tare da cewa. “Nayi missing naki”. Hannunsa dake shafa fuskar tasa ta riƙe tare da faɗin. “Nima nayi missing ɗin ka Uncle Naseer yau fa tun safe daka fita baka dawo ba”. Yana binta da wani shu'umin kallo yace”. “Na ɗan yi tafiya ne Shiyasa”. Ashagwaɓe ta marairaice fuska tare da faɗin. “Uncle Naseer ina kaje?”. Fuskanta ya tallafo kana ya motsa laɓɓansa kusa da kunnenta yace. “Wajen abokaina naje”. Kafin tace wani abu ya janyota jikin tare da kissing ɗin wuyanta yana shinshina sassan jikinta kafin ahankali ya zuge mata zip ɗin rigar ta tare da kama Breast ɗin ta yana sarrafata cikin ƙwarewa tashiga mayar masa da martani ƙasa ya zamo daita kana cikin zafi-zafi suke romance juna har suka biyawa junansu buƙata anan falon yana gama ya tashi ya shiga dakin da tunda suka zo bai barta ta shiga ba ko fita zaiyi saiya rufe wanda kuma lokuta da dama tana jin huci daga cikin ɗakin amman koda ta gaya kishi bai kulataba, da wannan tunanin itama ta miƙewa ta nufi ɗakinta... *Morocco* Bayan an idar da sallar Maghriba matan da sukayi mata lallene suka shigo suka haɗa mata ruwan da zatayi wanka ruwane me masifar kyau da ƙamshi koda tayi wankan ta fito wani irin sheƙi da ƙamshi take bazawa lallen ya kwanta akan farin fatar ta da yayi smooth ta dawo kamar wata tarwaɗa fatan ta sai haske da ƙyallin Amarci yake. Already tayi alwala kafin ta fito zama tayi awani kujera suka fara turara mata jikinta da turare bayan sun gama suka fara turara mata gashinta da wasu masu daɗin ƙamshi nan da nan gashin ya dauki sheƙi da haske.. Kai tsaye ta nufi bedroom ta gabatar da sallar Maghriba kana tana zaune har aka kira Isha'i ta idar Misalin ƙarfe goma Ummi ta kalli Khausar hannunta riƙe da Damun data dama kana tace. “Gashi ki karɓa kisha”. Ahankali Khausar ta ɗaga idanunta ta kalleta cikin yanayin kasala da baƙon lamarin dake ratsa jikinta ta fesar da numfashi tare da cewa. “Ummi wallahi cikina ya ƙoshi bazan iya shaba”. Ummi na kallonta tace. “Bana son haka Khausar kar kiyi min musu tun bayan la'asar nace Asma'u ta faɗa miki kisha. Ni nayi tsammanin kinsha ashe baki sha ba”. Karɓa tayi cikin kasala da sanyi ta motsa laɓɓanta tare da cewa. “Wallahi Ummi baki daya shi yake cika min cikina shiyasa ko abinci bana iya ci aɗuramin wannan aɗuramin wancan abarni haka mana In huta”. Harara Aunty Hajara ta watsa mata cikin ɗaure fuska tace. “Zaki karɓa kisha ko kuma saina ɓata miki rai”. Cike da tsoronta ta karɓa tasha kamar zatayi kuka... Hajja Nana dake kallonsu tace. “Hmmm Allah ya kawo saukin wato wai yanzu duniya ta kai duniyar da har ɗuwawu yana da kwallinsa wai in zaku Aurar da ƴaƴa kuyi ta musu shungullah da hidima”. Murmushi Innayi tayi tare da faɗin. “Toh ai tun zamanin mu da ɗin ma ana gyara kam sai dai inke bakiyi gyara ba amma tun da kam ana gyara”. Wani kallo Hajja Nana ta watsa mata tana gyara zama tace. “Kyanuna min gyara kema Baiwa kikace kinsan gyara bare mu matan Sarakuna”. Dariya Innayi tare da shewa ta tafa hannu kana tace. “Da ne nake baiwa yanzu kin manta agaban idonki aka ƴantani ai yanzu dai-dai nake dake”. Zare idanu Hajja Nana tayi tare da cewa. “Za dai kiyi dai-dai dani amma bazaki taɓa dai-dai dani ba ai wutsiyar raƙumi tayi nesa da ƙasa”. Kallon Hajja Nana Khausar tayi kana tace. “Kiyiwa Allah da Annabi Hajja Nana kada araba hali dake a ƙasar da ba naki ba nan fa ba muhallin ki bane ba kuma cikin ƙannenki kikeba”. Cikin sanin halin Hajja Nana Innayi ta kalli Khausar cike daso tace. “Yi shiru abunki barni da ita, ai in da sabo tuni na saba”. Baki sake Hajja Nana ke kallon Khausar kafin ta harareta da faɗin. “Iyyeee kaji shegiyar Yarinya. Toh naji ke kam muhallinki ne ai nan ɗin gidan Ubanki ne ko da zakice ba muhalli na bane”. Lumshe idanu Khausar tayi tare da tura bakinta kana tace. “To ko ba gidan Ubana bane ai gidan mijinane kam”. Tafa hannu Hajja Nana tayi tare da Salati ta sanar da Ubangji kana tace. “Eh ba shakka ba ƙarya wato ɗazun da yazo zugaki yayi ya Fom-famkaki ya zizzira miki”. Cikin lumshe ido Khausar tace. “Me kuma zai zira min?,Ya ziramin kamar wata rijiya”. Ummi da Aunty Rukayya da Hajja Umma kam dariya sukeyi dramer Khausar da Hajja Nana baya ƙarewa. Hajiya Bunayya kuwa Ayatsine ta kalli Khausar tare da jan tsaki kana ta kawar da kai gefe... Asma'u kuwa ka faɗan Khausar ta dafa tare da faɗin. “Allah yaja da Zamanin Matar Sarki”. Murmushi Khausar tayi tare da Fari da idanu kana tace. “Aaa faɗawa tsohuwa dai taji”. Cikin mamaki da sarewa da halin Khausar Hajja Nana tace. “A lallai kin samu baki Munafuka, ai ɗazu kam kuka kika tayi sai da na rarrasheki. Amma yanzu saboda kinga kuna tare shiyasa kike min haka toh zasu tafi kuma har nima tafiya zanyi na fasa zama, tunda kwaye min baya zakiyi”. Dariya Asma'u ta sanya tare da faɗin. “A'a Hajja Nana baza ayi haka ba dan Allah kiyi haƙuri ki zauna”. Mutsike idanu Hajja Nana tayi tana hararan Khausar tace. “Wallahi bazan zauna ba tafiya zanyi waɗannan fitsararrun ai in mutum ya zauna babu abinda ba zasuyi agaban idanunsa ba”. Jin abinda tace yasa Khausar langwaɓar da kai cikin sanyin Murya tace. “Don Allah dan Darajar Annabi Hajja Nana na mu zauna mana kada ku tafi ku barni ni kadai”. Sai kuma ta maida idanunta kan Ummi tare da cewa. “Ayyah Ummi dan Allah za'a bar Asma'u anan ina?”. Sai ta kuma juyawa ta kalli Hajiya Bunayya kana tace. “Umma dan Allah ki barmin Addah Asiya”. Cike da tsanarta Hajiya Bunayya tace. “Eh dole abar miki su dole sai tunda su ba aure zasuje suyi ba”. Araunane ta girgiza kai tare da faɗin. “Ayyah ba haka bane dan Allah Ummi ku bar min su”. Kai Ummi ta girgiza kana tace. “A'a Khausar kada muyi haka dake. Kada ma mufara haka dake”. Rau-rau tayi da idanunta yayin da ruwan hawaye suka cika alamar gan take da fara kuma. Ajiyar zuciya Ummi ta sauƙe tare da faɗin. “Um-um ki kwantar da hankalin ki kada kiyi kuka ai Asma'u kuna tare”. Murmushi tayi Ummi kuwa miƙewa tayi ta nufi bedroom ɗin ta... Agefen Moddibo kuwa tun da ya koma sashen sa ya samu Ibraahim da Zakariyya suna zaune batare daya kalli inda suke ba ya wuce bedroom ɗinsa ya kwanta akife kana ya runtse idanunsa baki ɗaya ilahirin jikinsa rawa yake wani irin Masifeffen feeling yake ji na fitar hankali. Ji yake tamkar ya ɗaura hannunsa aka yaita zunduma ihu ko zaiji sassaucin abinda yakeji. Wani irin tsuma jikinsa keyi da dama da zai iya yin sex da katifar koda zaiji sassaucin abinda yake ji juyi kawai yake akan katifar cikin tsananin feeling dake addabar sa yayin da *A* ɗin sa ya miƙe tunda yake bai taɓa jin azabebben feeling irin na yau ba baki daya na yau ya bambanta da duk na sauran lokutan da yake ji. Dr Jameel ne ya shi lokacin alwalan sallar Maghriba ganin yanda yake murƙususu yace. “Ya dai tun ɗazu nazo Ibraahim suka cemin kashiga ciki kana kwance lafiya dai?”. Shiru Moddibo yayi dan ya tabbatar idan yace zai buɗe baki yayi magana kuka ne zai kufce nasa koda kuka bai kufce masa ba to Muryansa bazai fita. Sake matsawa jikin gadon Dr Jameel yayi kana yace. “Lafiya kuwa? Na tafi na Barka ɗazu lafiya kalau kuma yanzu tunda nazo kana kwance”. Ya ƙara sa Maganar tare da taɓa wuyan zafi rau ya ratsa hannunsa. Cike da kulawa yace. “Subhanallah baka da lafiya ne?”. Araunane Moddibo ya kallesa kana ya girgiza kai tare da cewa. “Nima ban sani ba”. Ya ƙare maganar cikin ruwar murya. Da mamaki Dr Jameel yace. “Kamar ya baka sani ba baza ka rasa sanin meke damunka ba mana?”. Shiru Moddibo yayi yana murƙususu. Ganin yanayin da yake ciki sai ƙaruwa yake yasa Dr Jameel cewa. “Ko dai zamu tafi asibitine, kaga yanayin ka baki ɗaya jikin ka rawa yake ga zufa da kake fitarwa duk da sanyin da ake”. Still shiru Moddibo ya masa. Dr Jameel kuwa hannu yasa tare da yaye blanket ɗin daya rufu ware idanu yayi ganin yanda *A* ɗin sa ya miƙe kamar zai fasa wandon Jeans ɗin ya fito. Dariya Dr Jameel ya fashe dashi harda riƙe ciki kana yace. “Ashe dai bani kaɗai bane mayen matan, kaiɗin ma gashinan ka gaza haƙura, yanzu ka dubi yanayin da kake ciki to kai me matsalar ka tunda ga mata an kawo maka zuwa anjima dai kuna tare”. Hararansa Moddibo yayi kana yace. “Kai fa ɗan Iska ne”. Still Dr Jameel na dariya yace. “Ƴan Iska dai zakace. ai kai kam ma wa ɗan'nan shaiɗanun idanunka masu cike da shu'umaci sai ka casani, toh ni nama isa inyi ko rabin abinda idonka ke nunawa ne ko amafarki ban isa in aikata abinda zaka aikata ba dan wlh in ka ritsar ƴar mutane zata gane kurenta”. Lumshe idanu Moddibo yayi tare da hararansa kana yace. “Kamar yaya mene aikata? yanzu Jameel kai duk abinda kake aikatawa kace ko rabin abinda zanyi baza ku aikata ba ko amafarki amman wlh ka cuceni?”. Kai Dr Jameel ya jinjina tare da cewa. “Sosai ma kuwa”. Cikin yanayin gajiya da maganar da kuma feeling dake addabar sa ya miƙe dare da yin miƙa atake *A* ɗin sa ya kuma miƙewa duk da wandon Jeans ne ajikinsa saida ya nuna. Dariya Dr Jameel ya sheƙe dashi kana yace. “Toh da ace baka da mata ne sai ince zan baka magani ko kuma In maka allurai dan wlh in ace zaka rayu na wata ɗaya a haka Allah ne kaɗai yasa adadin matan da zaka danne. to amma Alhamdulillah ba wannan duk cikin biyun tunda ga matarka nan shikenan nan magana ya ƙare”. Hararansa Moddibo yayi yana ƙoƙarin dai-dai-ta nutsuwarsa. Murmushi Dr Jameel yayi kana ya ɗage masa giransa tare da cewa. “Kamayi Sa'a ɗazun na biya sashen Didi naji tana cewa gobe In Sha Allah za'a kai maka matarka sashenta dama already an gama gyarawa”. Hararansa Moddibo yayi kana ya wuce ya shiga toilet bayan ya fito suka tafi Sallah koda aka idar da Maghriba basu dawo ba sai da akayi Isha'i. Haka ya kwana baiyi bacci ba sai juyi yake saboda tsananin feeling da fitinar dake addabar sa baki daya ya rasa samun nutsuwa da kwanciyar hankali da Zaran ya lumshe idanunsa zai tuna moment ɗin da suka kasance a dining sai ya riƙa jin tafin hannunsa kamar yana yawo acikin nata wani irin azabebben tsuma jikinsa keyi baki daya *A* ɗin sa ya takura sa a duk sanda ya tuna yadda take shafa hannunta bisa sajenshi sai yaji kamar zai zauce... Acan ɓangaren Khausar kuwa kwance suke a bedroom su uku Khausar, Asma'u sai Dije. Juye-juye Khausar keyi tare da jan tsaki bini-bini zataja tsaki. Ahankali Asma'u ta janyo wayarta tare da duba time taga 1:00am juyawa tayi ta kalli Khausar tare da faɗin. “Khausar ya dai?,Lafiya kuwa naga tun ɗaxu sai tsaki kike ba kiyi bacci ba?”. Kai Khausar ta girgiza cikin sanyi murya tace. “A'a bakomai”. Ido Asma'u ta tsira mata tare da cewa. “Ya zakice ba komai gashi tun ɗazu sai juye-juye kike”. Lumshe idanu Khausar tayi kana tace. “Da gaske bakomai kawai dai bacci be bai zo idona ba shiyasa”. Kallonta Asma'u ta kuma yi kana tace. “Amma kuma dai lafiyar ki ƙalau kam?”. Kai ta jinjina tare da sauƙe numfashi tace. “Lafiya ta ƙalau mana Asma'u”. Ahankali Asma'u ta furta. “Toh me ya ha naki bacci?”. Cikin wata irin kasala da yanayin dake tsikaranta tun daga ƙwaƙwalwar kanta har zuwa tafin ƙafanta ta fesar da numfashi tare da faɗin. “Hmmmm”. Sai kuma ta jawo Pillow ta kwanta tare da lumshe idanunta atake fuskar Moddibo ya bayyana acikin ƙwayar idanunta lokacin da yake zubar da hawaye. Kana ahankali ta shiga tuna moment da suka kasance jiya awajen taro daya rungumeta. Ahankali taja dogon numfashi jin har zuwa lokaci ji take kamar ƙamshin na jikinta. Runtse idanunta tayi da ƙarfi kana ta rungume Pillow da ƙarfi kamar yanda ya matseta alokacin. Sake juyawa Asma'u tayi ta kalleta sai kuma tayi murmushi tare da cewa. “Ko dai zan rakaki ɗakin Yah Moddibo ne?”. Jin abinda Asma'u tace ne yasa ta buɗe Idanunta tare da kallonta tace. “Kamar ya kuma ko zaki rakani ɗakin Yah Moddibo? Kefa kika ce Asma'u kin iya maganan banza? nifa na faɗa miki bana son irin maganar nan, ke kuma yanzu so kike kinuna min gaba ɗaya yanzu kin zama ƴar iskane ma”. Gira Asma'u ta ɗaga mata tare da cewa. “Rufa min asiri kar ki tara mana jama'a nagane kin kasa bacci sai juyi kike kina rungume-rungumen Pillow nasan meyene matsalarki”. Hararanta Khausar tayi da idanunta dake lumshe kana tace. “Toh Ni bani da wata matsala”. Dariya Asma'u ta sanya tare da faɗin... *Masu son Maganin infection da maganin mata, ku marmatso wannan account no in ne naku ta ciki zaku turo kuɗin ku 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, Sai ki turo shaidar biyanki ta WHATSAPP NUMBER'N na 09097853276. akwai sabbin kaya masu zafi suna nan bisa hanya, ki turo kuɗinki a saki cikin lissafi. Kayanen mata masu zafi sadidan daga Chadi akwaisu Garukan daka, gumbunan, Tsumummuka, cida Ciccibi Abodi cida kaza ci da jan nama kwanon ƙasaitacciyar mace biyar sirri, furar mata, gumbar madara Gumbar kolli mai ƙyallin al'khairi gumbar uku al'khairi, gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, gumbar riɗi, garin maɗi garin melɗamhi garin ilanwaddihi garin mallaka, tsumin riɗi tsumin tsirtai tsumin kinfi budurwa, tsumin riɗi, tsumin ta baje Sabaya, matsin maliƙi mai masifar matse mace matsin daɗi har maɗiga, mai ɗan kare kyau. Kullacar sirri al'ajabu shu'umar Humra, da duk sauran kan ƙamshi. Haɗin amarya budurwa ko bazawara haɗin mai jego ko uwar gida, akwaisu Available set ɗinmu hawa hawane akwai manya akwai ƙananan, ƙanan daga 40k ne 35k 30k 25k 20k 15k 10k shine ƙarami haɗina na karshe sai kuma haɗin kwanon ƙasaitacciyar shi 7k ne shine ƙarshen haɗina kenan... Manyan set ɗin kuma daga 50k 60k 70k 80k 90k 100k ke zaki faɗi haɗin nawa kikeso anyi miki kana kimin bayanin yadda kikeso da matsalarki ni kuwa nasan abinda zan haɗa miki, ina araha kam amman ina hana bashi* By *GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 21* Na *Aysha Aliyu Garkuwa* “Ki faɗi gaskiya dai ko dai ko dai Magungunan _Aunty Aysha Aliyu Garkuwa_ sun fara aiki ajikin kine dan naji yanda su Aunty Ruƙayya da Aunty Hajara ke tabbatar da kyau da inganci maganin”. Khausar na gyara kwanciya tace. “A kin manta ba aiki ba uban aiki suka fara”. Dariya Asma'u ta sanya tare da faɗin. “Toh bani na kar zomon ba”.... Cikin sauri ta juya baya tare da rumtse idanunta, tana maganar zuci. haba da gskyar Asma'u inaga harda wannan tsume-tsumen ke ƙara gigitani gashi shima wannan Yah Modibbo duk ya hautsuna min natsuwa da rikitattun idanunsa masu kashe jiki, da haka bacci ya kwasheta. Washe gari tun da safe akazo akafara shirya Khausar ahaɗa mata wannan ruwan ƙamshin da Zaran ta gama ta fita za'a sake haɗa mata wani aƙalla sai da aka kusan haɗa mata kala bakwai zuwa dare. kana aka koma na turaren hayaƙi da zai tsumata suma sun kai kala goma yinin wannan ranan haɗa ta akayi wani irin Masifeffen ƙamshi take da Zaran ta tashi awaje ƙamshinta zai bule. Yayinda tuni kuma an kai mata Set ɗin akwatinanta duk anje anjere a Side ɗin ta... Bayan an idar da sallar Isha'i Jakadiya, Lalla Hafsat, Rahma ne suka shigo falon su Khausar yayin da hannunsu ke riƙe da wata jaka abakin gado Lalla Hafsat ta ajiye kana ta juya ta kalli Khausar tace. “Ya dai ƙanwata?”. Khausar na murmushi ta sunkuyar da kanta tare da faɗin. “Lafiya lau Aunty Hafsat ya gida?”. Cikin sakin fuska tace. “Alhamdulillah ya gajiyar biki da hidima mun kasa barinki ki huta ko?”. Murmushi tayi batare da tace komai ba. Tana zama tace. “Kiyi haƙuri muɗin ne muna da yawan al'adu dan ma abin ne yazo ahaka an rage saura”. Murmushi Khausar tayi akaro na biyu ta kuma sunkuyar da kanta. Kallon Khausar dake wasa da yatsun hannunta tayi tare da cewa. “Yanzu ki tashi Kije kiyi wanka in Sha Allah daga yau zaki samu ki kwanta kiyi bacci za'a kai ki Side ɗin ki”. Ummi dake gefe tayi murmushi kana tace. “Ai dai kam muna shan hidima”. Dariya Lalla Hafsat ta sanya tare da faɗin. “Ai dai kam biki ne na musamman Shiyasa baki ɗaya abubuwan komai na musamman ne”. Kallon Khausar dake zaune Ummi tayi kana tace. “Toh tashi Kije kiyi wankan mana”. Kai Khausar ta gyaɗa tare da miƙewa tashiga toilet ɗin daya ƙawatu komai fes-fes gwanin ban sha'awa kallon Bathtub ɗin da aka cikisa da ruwam haɗe-haɗen turaruka wanda tsaban turare da wasu abubuwan sirri daya sha sai da ya koma Sky blue ga wasu jan Flowes masu masifar kyau da suka ƙawata saman cike da farin ciki ta shiga tayi wanka bayan ta gama ta fito ɗauke da ƙaton Towel days sauƙa har gwiwanta tana fitowa Lalla Hafsat da kanta ta ɗauki Hand-drayea ta busar mata da gashin kanta kana ta ɗauki mayukan gashi masu kyau da turaren kai ta shafa mata su kana ta tufke mata su. Bayan ta gama ta bata man shafawa tana shafawa a Fuskarta Lalla Hafsat kuwa da kanta ta tsugunna tana shafa mata aƙafanta ahankali ta ɗago kai ta kalleta kana tace. “Masha Allah wallahi skin ɗin ki yayi kyau Sosai”. Sunkuyar da kai Khausar tayi ba tare da tace komaiba. Miƙewa Lalla Hafsat tayi bayan ta gama shafa mata man ta miƙa mata wani tattausan Boxes irin na mata mai masifar taushi wanda bai wuce cinyarta ba kana ta miƙa mata Brasseir tare da cewa. “Ki shiga Corridor ki sanya”. Kai ta gyaɗa tare da karɓa tashiga Corridor ta Sanya. Bayan ta saka Lalla Hafsat ta zaro wasu riga da wando Farare sol acikin jakar masu masifar taushi da santsi taushinsu ya wuce gaban kwatance tamkar jikin Mage haka suke. Karɓa Khausar tayi ta saka. Wani irin masifar amsarta kayan yayin da manyan Hips ɗinta suka baje aciki tamkar dan ita akayi su. Kunya ce ta kama Khausar ganin yanda wanda ya kamata Hips ɗin ta suka baje aciki. Wani Lifaya mai masifar kyau da taushi Jaa mai ratsin baƙi-baƙi kana shara-shara ne Lalla Hafsat ta warware tare da naɗawa Khausar sosai Khausar tayi wani kyau na ban mamaki ga yalwataccen sumanta da yasha gyara kana Lalla Hafsat ta jera mata wasu fulawowi masu kyau da tsari kana ta sa mata wani siririn sarkan Gwal da ɗan kunnensa sirara marasa nauyi zaunar da ita tayi abakin gado kana ta miƙa mata Kaskon turaren wuta. Atake Khausar ta shiga baza ƙamshi kai kace A Company turare aka sanyata wasu turaruka kusan kala biyar masu sanyin ƙamshi Lalla Hafsat ta kuma fesa mata. Tana gamawa Rahma na shigowa idanunta akan Khausar tace. “Wowww Masha Allah Lalla Hafsat kin yiwa ƙaninki shiri irin wannan tanadi duk Yah Aleey ake yiwa?”. Murmushi Lalla Hafsat tayi kana tace. “Ba dole ba ɗan ƙaninmu munefa mafi soyuwa a garemu ai dele mu nema masa farin cikinsa mutu masa duk abinda zai sashi farin cikin duniya”. Da sauri Khausar ta rumtse idanunta sani tsinkewar da zuciyarta tayi tare bugawa ya bada sautin bu-bu-gum wani irin tsoro ne ya ka mata. Matsawa kusa da ita Rahma tayi ta manna kumatunta dana Khausar tayi musu selfie. Murmushi Khausar tayi wanda ya sake ƙawata kyawun fuskarta. Cikin sakin fuska da ƙaunarta Rahma tace. “Matar yaya dan Allah akular mana da ɗan Uwan mu asashi farin ciki akwantar mishi da hankali asama mishi nutsuwa da jin daɗi”. Ware idanu Lalla Hafsat tayi kana ta riƙe haɓa tare da cewa. “Lalle Rahma yaushe kika fanɗare kika zama haka?". Murmushi tayi tare da langwaɓar da kai kana tace. “Ai gaskiya ne Lalla Hafsat ina faɗa mata ne ta kula da Yah Aleey saboda gwara ta sani shi ɗan gata ne ɗan lelenmu ne muna sonshi fiye da yanda muke son kanmu”. Khausar Kam wani irin tsinkewar zuciya da tsoro na ya mamaye zuciyarta. Asma'u da bata wani daɗe da shiga ba ta kalli idanun Khausar cikin sauri ta ƙunshe dariyar ta. Jakadiya ce ta kalli Lalla Hafsat kana tace. “Hafsat kije ki duba kigani idan sun gama shiri sai muje mu kaita”. Kai Lalla Hafsat ta gyaɗa tare da faɗin. “Toh shikenan” Kana ta fice ta sauƙa ƙasa kai tsaye Sashen dasu Moddibo suke ta shiga. Zaune ta samu Ibraahim, Zakariyya, Dr Jameel suna zaune a falon. Ibraahim na ganinta yace. “My Aunty”. Kafaɗarsa ta dafa tare da shafa sajen fuskarsa tace. “Ɗan Uwana kaima gaba ɗaya abirkice kake agama dai kaima ka samu hutu kowa ma ya huta”. Murmushi yayi tare da cewa. “Ai bana ma jin gajiyar My Aunty saboda farin ciki na da kuma kwanciyar hankali na Inga komai na ɗan uwana ya kan kama”. Murmushi tayi tare da kallon Dr Jameel da yake faɗin. “My Aunty kwana biyu”. Murmushi tayi kana tace. “Lafiya lau”. Kai ya gyaɗa tare da cewa. “Ya jikin Rahma?”. Tana gyara tsayuwar ta tace. “Ai tunda kazo ka bata magani alhamdulillah jiki yayi sauƙi sai iyayi take zubawa”. Numfashi ya fesar kana yace. “Toh Alhamdulillah”. Juyawa tayi tare da mayar da kallonta kan Zakariyya dake cewa. “Ke Ni baza ki gaishe Ni bane?”. Ware idanunta tayi tana kallonsa fuskarta ɗauke da murmushi tace. “Wai kai kam ka manta nice babba akan ka wai?”. Zamansa ya gyara yana murmushin yace. “Ni duk shekarun da kike bani kura ya cinye sa”. “Uyum yayi kyau”. Murmushi yayi tare da cewa. “My Aunty nima fa naga Matar Aure acikin wa'annan ƴan Uwan Amarya”. Dariya tayi kana tace. “A'a Alhamdulillah barkanmu gauraye zasu ragu”. Dr Jameel dake latsa wayarsa yayi dariya tare da cewa. “Zako su ragu kam In Sha Allah ku shirya biki kam ma ina ga biyu zakuyi lokaci ɗaya”. Cikin yanayin ƙaunarsu da sabo Lalla Hafsat tace. “A lallai kam Masha Allah Abu yayi kyau”. Kallonta ta mayar kan Ibraahim kana tare da faɗin. “Ina Aleeyu?”. Yana kallon ƙofar bedroom din yace “Tun da muka dawo sallama Isha'i yana daki ko abinci ma bai ci ba”. Da damuwa tace. “Subhanallah lafiyarsa amma”. Ajiyar zuciya Dr Jameel ya sauƙe tare da cewa. “Wai baya jin daɗi ne”. Cikin sauri ta nufi bedroom ɗin abakin ƙofa ta tsaya tayi sallama. Jin Sallamar ta yasa Moddibo ya miƙe ya zauna agefen gadon kana ya amsa mata Sallamar. Jin ya amsa yasa ta shiga kana ta tsaya agefensa tana kallonsa. Ahankali ya ɗago kansa ya kalleta. Tana gyara tsayuwar ta tace. “Ya dai Aleeyu lafiya kam?”. Kai ya gyara tare da faɗin. “Um lafiya bakomai”. “Kuma Dr Jameel yace min haka jin daɗi”. Ta faɗa tana nazartan yanayin sa. Numfashi ya fesar kana yace. “A'a Lafiya ta ƙalau kawai gajiya ne na gaji ina so in dan huta ne”. “Ayyah sannu In Sha Allah zaka huta yanzu tashi kashiga kayi wanka zan bawa Ibraahim kayan da zaka sa zai kawo maka”. Saurin kallonta yayi kana yace. “Toh kuma yanzu ma wani abu za'a yi ne da sai an kawo min kayan da zansa na daban?”. Kai ta girgiza tare da cewa. “A'a ba wani abu kawai zaka koma Side ɗin ka inda zaka zauna ne saboda asama zaku zauna ɗaya gefen da suke tunda Side biyu ne dan can aka shirya muku”. Numfashi yaja tare da gyada mata kai ya rasa me yake tunawa aranshi ya kuma gaza gane yanayinma da yake ciki. Har ta juya ta fita ta isa bakin ƙofar ta tsaya tare da kallonsa ganin yana zaune tace. “Dan Allah kayi haƙuri kayi sauri ka tashi ka shiga wanka”. Kai ya gyaɗa tare da miƙewa ya shiga toilet ɗin yayi wanka. Lalla Hafsat na fita ta kalli Ibraahim da suke hira kana tace. “Yawwa Ibraahim zo muje ka karɓo masa kayan da zaisa. Kallonta yayi tare da cewa. “Ai Lalla Khadijah ma ta kawo kayan gasunan harda tsaraba waɗannan womers ɗin nace nakune ai a'a kada mu taɓa na amarya da angone in mun tashi tafiya muje da dasu abincinsu ne”. Ajiyar zuciya ta sauƙe da faɗin. “Yawwa Alhamdulillah dama inata tunanin kar an manta da girkin”. Kana ta fice. Ibraahim kuwa sai da ya dai daici Moddibo ya fito kafin ya miƙe ya kai masa kayan tare da faɗin. “Yah Aleey ga kayan” Karɓan kayan Moddibo yayi da mamaki ganin Jamfofine farare ƙal da gare irin na matasan zamani yayin da yake ƙamshi ahankali yace. “Wannan kayan fa daga ina?”. Dariya Ibraahim yayi tare da cewa. “Innayi ce wai tazo dasu tace duk ranan da zaka tare su zaka sa”. Wani lallausan murmushi ya saki aransa yace. “Ayyah Innayi kamar kinsan su nake bukatar sawa” Anutse ya sanya kayan wani irin masifar kyau yayi na ban mamaki kamar asace sa agudu yayin da ya ɗauki hula Sky blue da rastin fari yasa haka zalika takalmin ma Sky blue da rastin fari kyawun da yayi sam bazai misaltuba... Turaruka Dr Jameel ya ɗauka sun kai kala uku ya riƙa fesa masa. Ahankali Moddibo ya kallesa tare da cewa. “Wai kai kam mura kake son sakani?”. Dr Jameel na cigaba da fesa masa yace. “A'a gyaraka dai kawai zanyi dan kaji daɗin yanayin”. Numfashi Moddibo ya fesar tare da faɗin. “To ai turaren nan yayi yawa”. Ware idanu Dr Jameel yayi yana cigaba da fesa masa yace. “Waya faɗa maka ƙamshi yana yiwa Ango yawa aishi ƙamshinsa baya yawa”. Falo suka fito Ibraahim ya ɗauki wayarsa yayi kira jin an ɗaga yasa yace. “Ya kun gama kai musu kayan ne?”. Daga ɗaya bangaren akace. “Eh angama kai musu duk an shirya wa Moddibo nashi a Siff ɗinsa”. Daga nan ya dauki wamers nan kana suka fito. Ahankali suka fita suka fara haura step ɗin daya haura sama step ɗin ya rabu kashi biyu ɗaya ya kwanta ta gefen dama ɗaya ta gefen hagu. Gefen dama suka bi sunyi tafiya mai tsawo akan step ɗin daya kwanta kafin suka isa wani Corridor suna shiga Corrido ƙofan farko Ibraahim ya buɗe ƙofan falon tare da cewa. “Yah Aleeyu Bismillah ka ga Side din Auntyna ɗin”. Masha Allah falone Mai masifar kyau da tsari kujerune set biyu ne Pinch and white ga wani madaidaicin center table atsakiyar falon samansa anyi masa ado da wani glass Mai ƙayatarwa komai na cikin falon Pinch and white ne wasu irin Cottons ne masu masifar taushi da sheƙi ajikin window haka zalika Karfet dake malale ƙasan ɗakin shima Pinch ne da ratsin fari yayin da ɗakin ke fitar da wani sihirtaccen ƙamshi. Sosai suka taba kyau da tsaruwan sashen. Ibraahim na murmushi ya kalli Moddibo tare da cewa. “Yah Aleey kai kuma ga naka agaba”. Ya faɗa tare da nuna masa wani ƙofa dake cikin falon corridor wanda sai In dai zai shiga ko fita to dole sai ya bi ta bakin ƙofar falon Khausar dun yayin da window bedroom ɗin ta ke gab da window falonshi. Kana falonshi na ɗauke da 2 bedroom daga can Corridor kuma sauran window ne sai kuma wani 1 bedroom daga baya wanda wanda yake fuskantar ƙofar corridor bisa alamu ɗakin hadimai ne. Suna shiga sahensa ya lumshe idanu komai na falonsa irin ɗaya ne dana falon Khausar Colour ne kawai ya banbantasu danshi komai nasa fari ƙalll ne babu sirkin komai sai wani Masifeffen ƙamshi dake ratsa hancinsu acan bedroom ɗinsa kuwa wani round bed ne da aka ƙawatashi da wani bedsheet fari sol mai masifar taushi kana wani ma dai-dacin farin ƙyalle mai fasalin zuciya farine kal 🤍 sai dai gefen shi zagaye yake da jan zare. sai Siff daga can gefe bedroom ɗin ba wani tarkace amma yayi kyau na ban mamaki. Acan ɓangaren su Khausar kuwa Lalla Hafsat Lalla Khadijah, Ashshe ce suka shiga bedroom din. Yayin da Ummi, Hajiya Bunayya, Asiya, Innayi ke zaune Khausar na tsakiyan. Ashshe ce ta riƙe Khausar tare da rufe mata fuskarta da Lifayan jikinta kana suka fita daga falon. Cikin sauri Hajja Nana ta kalli Ashshe tare da cewa. “Nima ɗin ai zanje”. Dariya tayi tare da cewa. “Kizo muje mana ai nan kusa ne”. Anutse suka fita suka fara tafiya dake tsakanin da ɗan tazara sunyi tafiya kafin suka isa falon nata. Suna shiga Falon suka fara yaba kyau da tsaruwan kowa na faɗin albarkanci bakinsa amma banda Hajiya Bunayya dake ji kamar zuciyarta zai fasa ƙirjinta ya fita saboda baƙin ciki. Kai tsaye bedroom ɗin dake gefen dama suka shiga ta tare da ajiyeta akan gadon. Lalla Khadijah ce ta kira Ibraahim awaya akan suzo. Cikin nutsuwa Ibraahim, Zakariyya, Dr Jameel suka rako Moddibo kai tsaye bedroom suka wuce bayan sun gaisa. Lalla, Hafsat Lalla Khadijah Aunty Ashshe suka bi bayansa zuwa bedroom din. Ramaha suka samu tsaye kusa da Khausar dake zaune bakin gadon. A hankali ta ɗaga wani dake take riƙe da shi abu kamar towel kamar ƙyalle Fari ne ƙall mai masifar taushi sai ƙamshi yake zubawa yana naɗe cikin leda any wrapping ɗin sa kamar Heart warwareshi tayi tare da shinfiɗashi tsakiyar gadon. A hankali Ashshe tayi tayi masu nuni da hannu alamar su ƙarara shigowa ɗakin. Ibraahim ne ya miƙawa Asma'u warmers dake hannunsa tare da cewa. “Ayyah ɗan ajiyeshi a can”. Ya ƙare mgnar yana nuna mata kan bedside durowa. Amsa tayi tare da juyawa ta ajiye, yayinda gaba ɗaya idanunta ke kan Dr Jameel shima ɗin ita yake kallo cike da sakin fuska yace. “Ƙanwata ya gida”. Lumshe ido tayi sabida hatta muryasa sak na M Jameel ne. Ummi kuwa Moddibo dake gaisheta ta kalla tare da amsawa kana tace. “Toh babana Allah ya sanya al'khairi Allah yayi yau dai kam mun gama cika wasiyar J ɗinka, gashi kuma Allah yasa ka sake yin katari da mai kamanninsa kaga kenan Allah ya cike maka gurbin J dinka”. Cikin wani irin sanyi mai cike da rauni Modibbo ke kallon Ummi amman ina ya gaza cewa komai. Ita kuwa Khausar haka nan taji hawaye masu ɗumi na kwaranyo mata sai kuma ta fara sakin sassayyan Shesh-sheƙan kuka mai ɗan sauti, Baki Hajja Nana ta taɓa tare da cewa. “Ni dai wannan kukan muna furcin ya isheni kecefa da kanki kikayiwa kanki zaɓi kika fito ido da ido kika cemin Modibbo kike so in ba Modibbo ke ba wanda zaki aura, toh ai gashi an bakishi an aura miki an kawo mishi ke sannan ki tsaida koke-koke gulma ai tunda kin samu wanda kikace kinaso mgn ta ƙare tunda da bakinki kikacewa iyayenki Ni Modibbo nake to hike nan kuma gaki gashi”. Tunda Hajja Nana ta fara mgnar Modibbo ke kallonta, sai dai jin kalmar da tai ta nanatawa cewa wai ke kikace Modibbo kikeso. Sai ya rumtse idanunsa da masifan karfi wani irin abu yaji zeeerr ya tsirga masa da can maɗigar kanshi har zuwa kan babbar yatsarshi. Wani irin amintaccen numfashi mai cike da yanayi na musamman ya fesar lokacin da yaji tana kuma cewa. “Tunda kin samu Modibbon da kike so kuma ai sai ki bar idanunki su huta”. Yah Salam shine abinda ya iya furta cikin ransa sai kuma kalmar Ba kince Modibbo kike soba da yake ta maimaitawa tamkar mai son haddace kalaman wani irin fitinenne tsalle zuciyarsa keyi da daurawa domin kalmar tazo mishi a bazata wani irin aminci nitsuwa salama gamida yaƙini yake ji yana rufeshi. Ita kuwa Khausar wani irin kunya haɗi da takaicin ne yasata sakin sassayyan kukan sabida yadda Hajja Nana ta tsinkata gaban Modibbo, domin duk yayunshi sai murmushin jin dadi suke. Ummi kuwa kai kawai ta jinjina dan lamarin Hajja Nana sai shiru. cikin sanyi Innayi ta kalli Ummi tare da cewa. “Ai Abban Jameel yace min in Sha Allah zai mishi dukan bayanin”. Ita dai Hajja Nana ƙwaffa tayi tare da juyawa tana dube-dube ba tare da tace ko ƙalaba. Zakariyya kuwa cikin sanyi yace. “Lalla Khadi mufa zamu tafi”. Cikin sauri ta kalli Modibbo tare da cewa. “Bismillah a buɗe fuskar amarya, taga ɗakinta”. Haka nan shima kanshi yakejin yana son yaga fuskarta, a cikin wannan yanayi da har yanzu yake mamakin ya akayi aka aura mishi ita. Ashshe ce ta kamo hannunsa tare da matsowa kusa da Khausar da shi ɗin kana mishi alamun buɗe. Wani irin sassayyan numfashi ya fesar tare da sunkuyowa yaje buɗe fuskar ta. Wani irin lumshe idanunsa yayi atake yaji bashi da buri da yawuce ganin kyakykyawan fuskanta saboda hango ƙafafunta daya sha jan lalle da yayi ganin yanda sukayi masifar kyau lalle ya amshi ƙafarta. Ahankali ya ƙara sunkuyowa kanta tare da shaƙan daddaɗan ƙamshin da take sai kuma yasa ya tsunsa biyu ya ɗan ƙara daga Lifayan atake kyakykyawan fuskarta ya bayyana ras a gabanshi Juyawa yayi tare da kallon Lalla Hafsat kana yai musu alamar gashi ya buɗe. Ibraahim dake tsaye ya miƙa masa Bounch na kuɗi alamar ya mata liƙi. Cikin nutsuwa ya karɓa kana ɗaura mata shi kan cinyata tare da ɗan kauda fuska murya can ƙasa yace. “Ibraahim ne yace a baki”. Ya ida maganar yanayi mata wani irin fitinennen kalo daya sa kasala rufeta. Yayin da Asma'u keta faman yi musu video tana murmushi. Shi kuwa a hankali ya ɗan tashi tsaye. Lalla Hafsat ta janyo ta tare da miƙar da ita tsaye. Tana tsayuwa akan ƙafafunta Lalla Hafsat ta bashi wasu Bounch ɗin kuɗi alamar yayi mata liƙi. A hankali yasa hannunshi ya amsa tare da fara yaryaɗa matasu tamkar ruwan sama. Ibrahim Asma'u kuwa sai hotuna sukeyi musu. Rahama kuwa wani turare mai sassayan kanshi ne ta fara fesa musu mai fidda zaren furanni masu color daban daban. Ashshe ce tayi musu alamun su fita tare da cewa. “Allah ya baku zaman lafiya da zuriya ɗaiyiba”. Haka yasa gaba ɗaya suka haɗa baki wurin cewa. “Amin Amin”. Kana duk suka fito a tare. Ita kam Khausar bata san me suke cewaba, bare tasan sun fita. .shi kuwa Modibbo sautin Shesh-sheƙan kukanta ne ke ratsa kunneshi so bai barshi yaji mgnar suba bare fitansu, sai sautin rufe ƙofar ne da yaji ya ɗan sashi juyowa ya kalli ƙofar, tuni an rufe ƙofar bisa alamu duk sun tafi. Su kuwa hakanne duk sun fita, Lalla Khadijah ce karshen fita falon bayan ta kashe wutan falon kana taja ƙofar ta fita ta bi bayansu. A corridor ta samu Kalla Hafsat na jiranta suna fita sukaja ƙofar corridor suka rufe wacce bata sai ta ciki sai in da key a hannun mutum ko ƙasa pin ɗin ƙofar . A can cikin ɗakin kuwa, wani irin maraitaccen kuka Khausar keyi mai sassayan sautin da ya fara kashe jiki da ruhi da dukkan gangan jikin Modibbo. Yayinda kalaman Hajja Nana keyi minshi yawo akunne zuwa tsakiyar kai tamkar busan sarewa. Wani irin fitinennen rauni hadi da kasalance sukayi mishi rudugun da yasa bai san lokacin da ya ware hannunshi tare da buɗe garen jikinsa dake baza sassayan ƙamshi, a hankali ya jawota jikinsa tare dayi mata wani irin sahihin rugguma dayi mata ƙawanya da garensa kana ya bata Kekkyawan masauƙi da ƙirjinsa haɗin dayi nata cikekken GARKUWA da hannayeshi ya matseta tsam a cikin jikinshi.... *Littafin Sakayya dai na kuɗi ne yar uwa ki biya in tura miki littafin ki karanta cikin aminci da salama ba haƙƙin kowa aka ki, 1k ne fa kacal 0661110170 Gtbank Aisha Aliyu Garkuwa, sai ki turo min evidence inki ta Whatsapp no na 09097853276, in tura miki littafin Kisha karatun ki.* *Dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn, masu cewa wai sun goda suga number'n nayine, ko kuma a'a bari dai in na shirya zan sake miki mgn, ko kuma yanzu dai kuɗin bai cikaba tukun sai sun cika, ko kuma a wanne gari kike, kai munyi nisa, toh in ba iyayiba ai duk nisan state da kike ba ruwan mota ba inda bazai kai mikiba, nake turawa ƴan ƙasashen wajema. Kuyiwa Allah da Manzonsa in dai in kinsan Baki shirya sayan kaya ba ku daina min mgnar ku bari sai kun shirya,kada kizo ki ɓata min lokaci a banza, wlh ni na tsani harkar karanta, duk bayani na gamayi in dai saya zakiyi ga kuɗin kaya ga account no ga numberta ai sai ki biya kawai kafin kimin mgn. Tunda dai ga alamominshi da duk illar da yakeyi na faɗi in kina dashi faƙat in babu kada ki wani zo kice min bayani dan ko kinzo iya bayanin da zan miki kenan* Alamomin infection sune kamar haka. Rashin sha'awa. Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma saduwa, da dai sauran abubudann ban lissafa. Sune manyan alamomin infection. Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi. Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin da kwaranya, zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa. KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin chronic infection ne yar uwa. INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai Maganin na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa kana dole ki nace masa da maganin set ɗin na 10k ne kuma maganin kala biyarne nasha da kala uku na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin dai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da baku iya bada tarbiyaba. Saboda yamayin garin yasa ina raba rabin set ɗin in sa miki komai rabi-rabi 5k amman set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 09097853276 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA. By *GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 22* Na *Aysha Aliyu Garkuwa* *Dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn, masu cewa wai sun goda suga number'n nayine, ko kuma a'a bari dai in na shirya zan sake miki mgn, ko kuma yanzu dai kuɗin bai cikaba tukun sai sun cika, ko kuma a wanne gari kike, kai munyi nisa, toh in ba iyayiba ai duk nisan state da kike ba ruwan mota ba inda bazai kai mikiba, nake turawa ƴan ƙasashen wajema. Kuyiwa Allah da Manzonsa in dai in kinsan Baki shirya sayan kaya ba ku daina min mgnar ku bari sai kun shirya,kada kizo ki ɓata min lokaci a banza, wlh ni na tsani harkar karanta, duk bayani na gamayi in dai saya zakiyi ga kuɗin kaya ga account no ga numberta ai sai ki biya kawai kafin kimin mgn. Tunda dai ga alamominshi da duk illar da yakeyi na faɗi in kina dashi faƙat in babu kada ki wani zo kice min bayani dan ko kinzo iya bayanin da zan miki kenan* Alamomin infection sune kamar haka. Rashin sha'awa. Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma saduwa, da dai sauran abubudann ban lissafa. Sune manyan alamomin infection. Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi. Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin da kwaranya, zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa. KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin chronic infection ne yar uwa. INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai Maganin na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa kana dole ki nace masa da maganin set ɗin na 10k ne kuma maganin kala biyarne nasha da kala uku na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin dai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da baku iya bada tarbiyaba. Saboda yamayin garin yasa ina raba rabin set ɗin in sa miki komai rabi-rabi 5k amman set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 08069423567 ko kuma ta wannan 09097853276 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA. A hankali ya ɗan sunkuyo kanta, tare da cusa kanshi tsankanin wuyanta da kafaɗarta, wani amintaccen numfashi mai haɗe da zazzafan shauƙi ya shaƙa, sai kuma ya ƙara ruggume ta da karfi, saboda jin numfashinsa na gab da yankewa ya bar gangan jikinsa, wani irin tsuma naman jikinsa keyi tamkar wanda aka jonawa wutar nepa, lokaci ɗaya lips inshi suka fara tattarewa tare da fara rawa. Ita kuwa Khausar, jin yadda yake fuzgar numfashi, tare da ƙwaƙumeta ne, ya ƙara ta azzara ido cike da tsoronshi cikin zuciya da jikinta, hannunta tasa bisa ƙirjinshi tana ƙoƙarin tureshi, tare da sakin Shesh-sheƙan kuka, mai nuni da tsananin tsoronta a fili. Can cikin duniyar da ƙamshin turaren ta, ya jefa shi ya fara jiyo, Shesh-sheƙan kukanta, murya cike da tsoro rauni kana muryar na rawa tace. “Wayyo Allah Mommy na, sun tafi sun barni ni kaɗai, ba'a barmin kowaba”. Sai kuma ta fashe da kuka jiki na rawa taci gaba da tureshi cikin muryar kukan taci gaba da cewa. “Dan Allah ka sakeni, numfashi na zai dauke”. Sai kuma ta fashe da raunataccen kuka mai nuni da tsananin tsoronta da kuɗawa da kuma raunin dake tabbatar da cewa daga can ƙasan zuciyarta kukan ke fitowa. Wani irin mataccen numfashi yaja da masifan ƙarfi, kana ya samu ya fesar da numfashi a hankali yayinda jikinsa ya saki wani irin rawa tamkar mazari wanda hakan yasa baisan sanda ya saketa ba. ita kuwa Khausar jin ya saketa ne, yasa ta naje jikinta, ta koma bakin gadon ta hau ta zauna, tare da takure kanta wuri ɗaya, kana ta kife kanta bisa guiwowinta tana mai sakin maraitaccen kuka, mai cike da raunin da dole ya haifar da tausayinta ga duk zuciyar wanda kunnensa yaji sautin kukan, cikin sassayan sauti mai cike da rauni take kukan gami da yin mgnar da har zuciyarta take faɗin. “Yah Jameel na, cika maka wasiyarka, cikin rashin sanin cewa wata duniyar da bani da kowa za'a kawoni a wurgar dani, kamar ba'a sona, an nesantani da Mommy na da Raudat.” Shi kuwa Modibbo zuwa yanzu, sawunshi sun fara gaza ɗaukan nauyin gangar jikinsa da hakan yasa. Dole yaja kafafunshi da ƙyar ya jingina da jikin wodurob, yayinda ya kife kansa, da jikin durowar, tare da sa haƙoransa na dama, ya taune gefen lip inshi na ƙasa. Kusan tsawon 21 minutes suka ɗauka a haka, amman madadin yanayin da yake ciki ya ragu sai ma ƙaruwa da yakeyi, wanda hakan ne ya tilasta mishi juyowa, ya kalli Khausar ɗin da zuwa yanzu ta koma yin kukan ƙasa-ƙasa bisa alamu bacci ne ya fara surarta a haka. Wani irin kallo mai tafiya da dukkan nitsuwarsa Yake Binta dashi, tun daga kan yatsun ƙafanta da suka sha zanen lalle har zuwa kanta da mayafin laffayan ya zame ya ɗan sauka ƙasa. Wani irin sheƙi da ƙamshi gashinta ke zubawa, wanda ya haddasa mishi jin wani irin miƙewar tsikar jikinai baƙi ɗaya. Sai kuma ya ƙara ware idanunshi da suka koma kalar hazo, bisa fuskarta jin taja dogon ajiyan zuciya da ya tabbatar mishi da tayi bacci. Ajiyan zuciya mai nauyi ya fesar tare da yin wani irin fitinennen miƙar da yasa M ɗinshi miƙe iya tsawon da Allah ya halitta masa. Wani irin tsaki mai sanyi yaja, cike da takaicin yadda wannan abu nashi yake addabar rayuwarsa da rashin haƙuri. A hankali yasa hannunsa ya ɗauki wayarta da Asma'u ta ajiye mata a bakin gadon. Cikin wahaltaccen ya juya ya nufi ƙofar fita. A bakin ƙofar yasa hannun ya kashe wutan ɗakin kana ya fara takawa a hankali domin karkarwa da jikinsa keyi, “Yah Salam”. Shine abinda ya iya furta a saman lips inshi sabida jin gaba ɗaya gangan jikinsa yana sakewa, dai-dai lokacin da ya iso tsakiya falon, wanda yake mamaye da duhu, bisa alamu, tun fitansu Lalla Khadijah ne suka kashe wutan falon. Wayarta da ya ke cikin a'jihunsa ya zaro lokacin da yaji ya tafi ƙasa ya gaza tsayuwa, sabida wani irin fitinennen damƙa da mararsa tayi haɗi da harbawa. Da kyar ya isa ɗan haska fuskar wayar, sai kuma ya kife wayar bisa kujerar da ke gefenshi kana shi kuwa ya miƙe plat a tsakiyar falon bisa tattausan Marocco Carpet Wanda a jikinsa ke tube MRS Aleeyu Youseep Mouleey din. Wani irin tsuma da karkarwa jikinsa keyi tamkar mai cutar zazzaɓin da ke sa sanyi. A can Side dinsu Asma'u kuwa. Ita da Dija da Ummi dake waya da Mommy ne, bisa gada. Cikin sanyi Ummin ta ɗan fesar da numfashi tare da juyowa ta kalli inda Asma'u da Dija ke kwance kana a hankali tace. “Uhmmm ke dai bari Mommyn Khausar wlh Ni kaina, tunda muka dawo kai Khausy side ɗinta na gaza bacci, gaba ɗaya ita nake tuna, abinda baka san wahalarsa, bare da yanayin ƙarancin shekaru in dai an haɗa da na Modibbo ai Khausar yarinca tunda dudu fa yanzu suka cika shekaru sha tara.” Cikin fesar da numfashi Mommy dake zaune bakin gadon tace. “Wallahi kuwa Ummin Jameel, gaba ɗaya na kasa rumtsawa, bare ɗazu dana kirata, kuka tai ramin tana magoya wai dan Allah in roƙeki a bar mata Asma'u, itafa bata san kowaba a garin. Wai da nace mata ai kowa da haka yake sabawa, sai cewa tayi. Mommy kamar bakya sona, kin san haka za'ace za'abarni ni kaɗai shine baki bani Raudat”. Cikin sanyi Ummi tace. “Ba komai in sha Allah, wlh Aliyu bazai tozarta zaɓin Jamilu naba, koda kuwa ace baya sonta, barema wlh Mommyn Khausar iyayen Modibbo masu mutumci ne, barema kuma ai zamu bar Innayi anan". Cikin rauni da tausayi irin na iyayen a dararen da suka san an kaɗai ta yarsu da mijin aurenta, Mommy tace. “Kayya Ummin Jameel wani sabawa ne, Khausar tayi da Innayi”. Cikin bada ƙarfin guiwa Ummi tace. “In sha Allah ba komai sai al'khairi”. A hankali Mommy tace. “Ɗazu muna waya da Haiydar ke cemin, wai ranar Jumma'a zaku dawo ko?". Cikin sauƙe numfashi Ummi tace. “Eh haka dai Abban Jameel ke cemin, amman shi Abban Jameel zai ɗan zauna sabida yanzu dole shi zai tsaya yayi aikin da ya turo Aliyun yayi. Kuma yacemin sune suka shirya komai na tafiyar namu, sun hanashi kashe ko asi”. Cikin sanyi Mommy tace. “Wato dai ya tabbata zaku dawo ku barmin Khausar na, can ita ɗaya, Khausar da shegen tsoro ace an barta a ƙasar da bata da kowa nata, da mijin da sonta yake ba, ko ya rayuwa zata juya mata, wlh Ummin Jameel wannan abufa yana damuna, dama ace Modibbo shine yace yana sonta da bazan shiga damuwa sosaiba”. Cikin sanyi Ummi tace. “Wallahi kada ki damu Khausar fa, ta samu karɓu sosai a masarautar Mouley”. “Uhmm Toh Allah ya dawo daku lafiya”. Mommy tace kana daga nan sukayi sallama. Sai kuma ta miƙe ta shiga Bathroom tayi al'wala kana ta fito ta fara Nafila tare da roƙawa Khausar ɗinta samun aminci da konciyar hankali. Ummi ma nafilan ta fara Yayinda can cikin masarautar Mouley kuwa a side ɗin Didi. Cikin sanyi Lalla Khadijah ta kalli Aunty Afreen wacce take ƴar Didice. Cikin sanyi tace. “Aunty Allah dai yasa ɗankun nan, ya bar ƴar mutane ta sarara, ta samu ta huta, domin na lura shi ɗin sai a hankali”. Murmushi tayi tare da cewa. “Ina ruwanki mutum da matarsa in banda sa ido”. Dariya tayi tare da leƙa idon Lalla Hafsat da ke cewa. “Gsky dai kam, Allah yasa ya barta, kinfa san in bai barta ba, muma ba hutawa za muyiba da wannan tsaraɓe-tsaraɓen al'dun wannan masarautar Mouley munnan, ni har ga Allah abin kunya yake bani da takaici”. Cikin sauƙe numfashi Afree tace. “Idan dai har ya kasance kamar kakanshi mahaifinmu to, babu shakka zai gyara muku masarautarku duk randa ya hau karagar mulki zai rabaku da duk wasu bauɗaɗɗun al'adu ya fuskantar daku addini, kamar yadda Sheykh Jabeer yayi gyara masarautar Joɗa”. Cikin sauke numfashi Lalla Hafsat tace. “Allah yasa haka”. Da Amin suka amsa, kana ita sukaci gaba hirarsu. A can Side ɗin Khausar kuwa, cikin wahalallan baccin da takeyi a takure wanda ya jaza mata nauyin ƙirjine, ta ɗan mirgina sabida takuranda taji, cikin akasi tayi ƙasa rib kasan cewar a bakin gadon take. Cikin wani irin raɗaɗin da ya game guiwowinta da suka sauƙa gib kan tayis ɗin ne, ta buɗe idanunta da sauri sai kuma ta sake rufesu da ƙarfi, tare da faɗin. “Innalillahi wa innalillahi raji'un”. Sabida ganin duhun daya mamaye ganinta, cikin gigita haɗi da kiɗima, ta miƙe tsaye tare da fara laluɓe-laluɓe tana kuma faɗin. “Na shiga uku, innalillahi ba kowa ne a nan, wayyo Allah Ummi”. Ta ƙarasa kiran Ummin da ƙarfi. Sai kuma tayi saurin juyawa jin yadda ta buge kanta da jikin gini. Kuka mai cike da tsoro ta saki tare da ci gaba da lalubawa, jin hannunta jikin labulena yasa tayi saurin yaye labulen, wanda na window ne, buɗe labulen da ta ɗanyi ne yasa ta ɗan samu hasken dake cikin correct ya ɗan haska ɗakin, da sauri ta juya ciki tana laluba ta inda wutan yake, amman ina bata ganoba sai dai tayi kamari da ƙofar fita, haka yasa ta fita da sauri, yayinda laffayar jikinta ke ja da ƙasa sabida ya warware. Shi kuwa Modibbo tun farkawarta yaji muryarta, da motsinta, sai dai bashi da dama ko iko da ingin motsawa. Sai karkarwar da jikinsa keyi daya ƙara tsananta. Hannunsa duka biyu ne, dafe da mararsa yayinda lips inshi suke rawa tamkar wanda aka cilla cikin dusar ƙanƙara, sabida rawar da ya tsananta har haƙoransa na dukan juna suna bada sautin gat-gat-gatt. Ita kuwa Khausar da sassarfa ta fito falon, tana mai dannawa Ummi kira. Dai-dai lokacin da ta iso tsakiyar falon kusa dashi laffayar ta zame tayi ƙasa ya harɗe sawunta da sauri ta daga ƙafarta da nufin ta zare samu ta cikin akasi kuma tayi tuntube da Modibbo dake kwance tsakiyar falon. Luu ta tafi ta faɗa kanshi, ba zato ba tsammani ta jita bisa ruwan cikin mutum. Ihu ta kurma da ƙarfi, wanda har saida Ummi dake Nafila ta jita, cikin sauri ta rumtse idanunta dan a zatonta, Modibbo ne ya rutsa Khausar ɗin a fili tace. “Kai yaran zamani ka barta ta huta mana ko na mako ɗaya ne, ka bita a hankali”. Ta kare mgnar cikin yin ƙasa da murya da kuma ci gaba da tasbihinta. Shi kuwa Modibbo cikin tsakin gigitan yanayin da yake ciki ya jawota jikinshi tare da ruggume ta da masifan karfi. Yah Salam wani irin karkarwa Khausar ta farayi kamar wacce za'a zarewa rai da ƙarfi ta daddage da nufin kurma wani ihun, sai kuma ta zazzaro idanunta waje, jin yasa tafin Hannunshi na dama ya rufe bakin nata. Jin yadda take karkarwa da fesar da numfashi kamar mai shirin shiɗewane yasashi ɗan buɗe mata bakin. Cikin sassayan murya ya buɗe baki murya na karkarwa yace. “Meyasa baki da nitsuwa ne? Ki nitsumana!”. Cike da razani tasa hannunta ta ɗan riƙe hannunsa tare da cewa. “Waye ne kai ɗin?”. Cikin fuzgo maganar a hankali yace. “Nine”. “Kai waye ɗin?”. Cikin Lumshe ido yace. “Mijinki ne Aliyu”. Wani irin dogon numfashi taja mai gwaraye da tsoro da kuma sassauci murya a sarƙafe tace. “Moddibbooooo”. Cikin wani irin sabon ruɗanin da muryarta da ɗumin jikinta ya jefa shi ne yace mata. “Uhhhhhhhmmmmmm”. Cikin sauri ta janye jikinta daga gareshi ya koma gefe kana murya a sarƙafe tace. “Dan Allah ka tashi ka maidani wurinsu Ummin”. Hannunshi yasa ya lalubo wayarta da ya kife bisa kujera, cikin sanyi ya danna hasken fuskar wayar, wanda haka yasa Khausar sakin sassayyan numfashi. Shi kuwa cikin karkarwar da jikinsa keyi ya yunƙara da kyar ya miƙe zaune, tare da kunna tocin wayar kana ya ajiye, tare da zuba mata fitunannun idanunsa da suka sirance. Da sauri tace. “Dan Allah kayi haƙuri ka tashi ka kaini”. Cikin sanyin murya dake can ƙasan maƙosjinsa yace. “Ce miki akayi ni ɗan rakiyarki ne, ko ɗan aikenki”. Da sauri ta turo baki tare da cewa. “Toh Wlh ni dai bazan kwana a nan ba, cikin duhu”. Da hannunshi na hagu yayi mata alamun ga hanya ai ki tafi mana. Hannunshi na dama kuma Al'kebbar jikinsa ya gyara tare da rufe cinyoyinsa. Ita kuwa cikin sanyi tace. “Ai tsoro nakeji fita ni ɗaya”. Kanshi ya sunkuyar ba tare da yace mata kimaiba sabida ganinta cikin shigar tayi masifar zaburar dashi. Ita kuwa Khausar can gefe ta koma ta tsaya tana tura baki tare da mgna ƙasa-ƙasa. “Wallahi babu inda su Ummi zasu tafi su barni a nan ƙafarsu ƙafata”. Sai kuma tayi shiru jin, an kwaɗa kiran sallan forko a matsallacin Masarautar, sassayan numfashi ta fesar tare da cewa. “Alhamdulillah”. Shi kuwa Modibbo cikin ɓoye yanayin da yake ciki ya yunƙura ya miƙe tsaye tare da ɗaukar wayar tata, kana ya nufi hanyar fita da sauri tace. “Ka bani wayata”. Ba tare da ya juyo ya kalleta ba yace. “Kina da ƙarfi ai kizo ki ƙwata”. Ya ida maganar tare da ficewa. Yana shiga bedroom ɗinshi kai tsaye bathroom ya wuce, ruwan mai ɗan zafi ya sakarwa kansa daga bisani yayi al'wala kana ya fito tare da kmtsawa cikin wata tattausar jallabiya baƙa mai ɗan karen taushi, turare ya fesa, kana ya fara nafila. Ita kuwa Khausar yana fita, ta kunna watan falon da sauri, kana ta shiga Bathroom dake falon tayi al'wala, laffayan ta naɗa a jikinta sannan ta fara nafila bisa Carpet din, jin an kira assalatune yasa tayi rak'atsinil fajir, kana rai ta tasbihi. Shi kuwa Modibbo jin anyi assalatune yasa ya miƙe tare da ƙara fesa turaren ya fice zuwa masalaccin. Jin an yada iƙamane kuma yasa Khausar miƙe itama takabbarta. Bisa jagorancin Modibbo akayi salkan. Koda aka idar da salla Modibbo bai tashiba hakama Ibraahim da Abualeey da kuma da yawa cikin manyan fada wasu karatun qura'an sukeyi wasu tasbihi. Saida lokacin fitowar rana yayi kana suka riƙa yin nafila raka'a bibbiyu kamar yadda Manzon Allah ya kwaɗaitar damu, hadisi ne sahihi cewa duk wanda yayi sallan asuba, yaci gaba da zama'a wurin har rana ta fito kana yayi nafila raka'a biyu toh yaba da ladan aikin hajji. Bayan sun fito daga cikin masallancin bisa umarni da jagorancin Abualeey da Ibraahim da Sarkin fada da su Galadima Waziri, Wambai, Ɗan Maliki Dan Muram, da dai sauran, aka rinka yagayawa dashi ana nuna mishi lungu da saƙi na masarautar kofa-kofa Part-part haka aka rinƙa kaishi ana nuna mishi ƴan uwa da abokan arziƙu. Daga ƙarshe suka shiga part ɗin da yafi kusa da na Didi wanda nan ne Part ɗin ƙanin Abualeey wanda baida lafiya tsawon shekaru anyi neman mgnin duniya an gaji an zubawa sarautar Allah ido. Daga bisani suka shiga part ɗin Niyna anan suka yada zango suka sha tea ƙarfe tara da kwata dai-dai suka fito, daga nan kuma part ɗin Didi suka shiga. Shi da Abualeey da Ibraahim, yayinda duk sauran kowa ya nufi gidansa. Suna shiga suka samu sau Lalla Khadijah a falo. Kusan a tare suka haɗa baki wurin gaida mahaifin nasu, zama shi ya gyara bisa kujerara kana ya kalli taron ƴaƴan nashi. Murmushi yayi jin Lalla Khadijah na cewa Modibbo. “Ango mai jiran gadaje biyu na sarautar Mouley dana amarya. Kanshi ya ɗan kauda gefe ba tare da yace komai ba sai ɗan gudun murmushin gefen baki da yayi, sai kuma ya kama hannun Hakim tare da cewa. “Meya hanaka zuwa masallaci”. Ibraahim ne ya ɗan mari ƙeyar Hakim ɗin tare da cewa. “Baccin banza mana, in ya samu Game sai ya kai karfe biyun dare yana abu ɗaya”. Cikin tsuke fuska yace. “Daga yau kada in sake zuwa Masallaci ban gankaba”. Cikin jin daɗi duk suke kallonsa, Shi kuwa Hakim cikin jin shakka da ganin kwarjin Modibbo yace. “In sha Allah bazan ƙaraba Unclee Aleyyh, kuma dama in a gidane wlh kullum da Abbana muke zuwa Masallaci ka tambayi Mom kaji”. Da sauri Lalla Khadijah tace. “A'a ba ruwana ni bazanyi shaidar zurba”. Shi kuwa Modibbo a hankali ya kalli Rahama da Didi da suka fito yanzu Hannu Didi ta miƙa mishi alamun suyi muhabaha, murmushi yayi cike da jin kaunar ta a ranshi ya miƙa mata hannun. Cikin so ƙauna kulawa ta kalleshi, sai kuma ta kalli gefen hagu da damanshi, cikin yanayin zazzafan shaƙuwa dake shiga tsakaninsu yayi mata kallun alamun. “Me kike nema". Ɗan matse hannunsa tayi tare da cewa. “Naga banga ƴata ɗaya bane a nan ɗin. Ina ka baro min ita?”. Ciki ware manyan idanunsa yace. “Didi bansanta ba”. Kusan a tare duk sukace. “Matar takace baka saniba”. Sai kuma ya kalli Abualeey da yace. “Ayi mishi uzuri yau dai kam, dan daga Masallaci muka wuce zagaya fada, wata ƙil shiyasa bai taho da itaba”. Cikin ɗan tsare fuska Didi tace. “Toh maza tashi kaje ka taho min da ɗiyata, yanzu-yanzu”. Cikin karya wuya yace. “Didi Rahman t..." Da sauri ya katseta da cewa. “Tashi maza kuje, Ibraahim nuna mishi hanyar tsakiyan nan”. Toh Ibraahim yace kana ya miƙe yayi gaba. Daga nan cikin falon Didi suka bi cikin wani dogon corridor mai faɗi. Tafiya mai ɗan tsawo sukayi, yaga sun ɓullo, ta kan steps nan da zai sadasu da saman kuma basubi, cikin babban falon nan ba. Cikin sanyi Ibraahim yace. “Ga hanyar dake tsakanin ka da Didi, ni inda ka zauna ɗinnan nanne Side ɗina, sai kuma ta gefen nan akwai hanyar da zaku fita ba sai kabi cikin falon nanba, tana ƙofar part ɗinka yake, ko da mota zaka fita ranan gate ɗin ka yake”. Cikin gamsuwa Modibbo ya gyaɗa mishi kai. Shi kuwa Ibraahim fara sauƙa yayi ta hanyar da zata sauƙa dashi ta cikin falon yana mai cewa Modibbo. “Nima bari inje in ɗanyi wanka kafin ku fito”. Kai kawai Modibbo ya gyaɗa mishi kana ya wuce cikin corridor insu kana ya maida ƙofar ya rufe. Khausar kuwa tunda tayi sallan asuba ta kwanta a nan a falon tai baccinta, sai ƙarfe tara dai-dai ta farka tana tashi kuwa ta shiga wonka. Dai dai lokacin yake haurowan kuma khausar ɗin ke tsaye gaban dressin mirror cikin wata chiga ta al'farmar da alamun yanzu ta fito wanka ta kuma fesa kolliya. Ɗinkin doguwar rigar Getzener ce maroon color mai masifar maiƙo da sheƙi, an yiwa rigar aiki da zaren Golden color mai ɗan karen sheƙi, sai rashin fari, da kuma yellow da blue kaɗan-kaɗan wanda daga ƙasa zuwa tsakiya ne aka watsa tsaren da salon jelar ɗawisu, daga sama kuwa wasu irin duwatsun karaine masu masifar ɗaukan ido aka watsa a jiki wanda suka kuma an jerasu kamar tsarin gashin ƙirjin ɗawisu. Cib-cib da jikinta rigar tayi wacce har ta ɗan matseta daga saman ƙirjinta da ƙasan mazaunanta da suka fito hani'an. murza ɗaurin ɗan kwalin turban tayi ya zauna ras yayinda daga tsakiyar ɗan kwalin ta baya ta fito da jelam gashinta, wanda bata kitseshi ba. Ƴan kunnen da sarƙa na gold masu ƙaramin nauyi tasa, sai kuma zobe. Fuskar ta ta kalla a madubin, sai kuma ta tura baki, ganin har yanzu idanunta na ɗan kumbure kaɗan, yayinda ƙasansu dai-dai inda akesa kolli yayi ja, kamar dai kollin jambaki, hannunta tasa ta ɗauki ɗaya daga cikin hodar da aka jera mata a gaba dressin mirror, sai kuma ta maida ta ajiye tare da tura baki kana tace. “Ba kollinyan da zanyi ma, harshenta, ta ɗan sa ta lashi pich lips inta, sai kuma dai ta ɗauki man bakin ta ɗan goga a yatsarta ma nuniya kana ta ɗan murza yatsar kan lips inta, wani irin sheƙi suka fara kamar ta samusu jambaki. Turare kawai ta fara fesawa. Shi kuwa Modibbo a hankali yake takawa har ya iso, dai-dai bakin ƙofar falonta, ƙofar na buɗe amman kuma ba kowa, sai tv data kunna ana karatun qura'an. Wucewa yayi ya shiga falonsa, kai tsaye Bathroom ɗinsa ya shiga, ya shiga wanka. A Side dinsu Ummi Innayi kuwa Ummin Jameel ce ke waya da Mommyn Khausar cikin ɗan yin ƙasa da murya tace. “Wallahi nima tun ɗazu nake kiran wayarta yana shiga amman bata ɗagawa, na rasa ma ta ina zan fara na kirata yafi sau shida”. Wani irin numfashi tausayi Mommy taja kana cikin sanyi tace. “Ni nayi mata kira yafi goma, yanzuma saida na kira bata ɗayaba, Ummin Jameel kiyi ƙoƙarin zuwa inda take”. Da sauri tace. “Ok ba matsala in Sha Allah yanzu zanyuwa innayi mgnar”. Daga nan suka katse kiran kana ta juyo ta kalli Innayi tare da cewa. “Innayi ko zamuje wurin Khausar? Tun ɗazu muje kiranta bata ɗagawa”. Murmushi Innayi tare da cewa. “Ai in da buƙatar zuwanmu sashinta Jakadiya zata sanar mana. Yanzu babu mai zuwa inda take, kuma itama ƙofar Didi kawai zataje, shima dan wannan zuwan shine madubin da za'a gane cewa, ya ta kasance tare da mijinta, kuma in akwaida abinda ya faru za'a nemu. Kiranta kuwa bari zuwa anjima ku sake gwadawa”. Innayin ta kare mgnar a dungule, wacca kuma tuni Ummi da Aunty Rukayya sun gane ma take nufi. Haka yasa Ummi sauƙe numfashi kana ta kira Mommy ta ɗan kwantar mata da hankali toh kawai Mommy tace amman taci gaba da kiran. Nigeria Abuja, cikin Maitama. Amina da Unclee Naseer tsaye a bakin falonsu, bisa alamu fita zaiyi, cikin salo na musamman, ya ɗan jawota jikinshi tare da ruggume ta cike da yaudara yace. “My Dear Kada ki damu bazan daɗeba zan dawo, bazan wuce awa biyu ba”. Cikin yauƙi tace. “Ni da mu tafi tare”. Kai jujjuya tare da ɗan janye jikinshi kana yace. “Baby mitin fa zamuyi, kuma duk mu ya mune maza. Ki dai yi haƙuri kinji, bari in tafi kada in makara”. Cikin kwarkwasa tace. “Toh sai ka dawo”. Ɗan shafa fuskarta yayi kana ya fice. Ita kuwa ƙofar ta maida ta rufe. Tare da komawa cikin falon, bisa 2 str ta kwanta tare da ci gaba da chating. A hankali ta ɗan juya kanta, jin kamar alamun an buɗe ƙofar ɗakin nan da bata taɓa shigaba, kai ta maida ta jingina taci gaba da latsa wayar, sabida ganin ƙofar nan a rufe. Sai kuma ta ɗan dakata da latsa wayar sabida jin kamar hucub numfashin mutun, haka nan kuma wani irin kasala da tsoro ya diro nata, a hankali ta juya idonta zuwa kan A.C wanda a zatonsa hushin fesar da sanyinsa ne. Da sauri ta tashi zaune jin hucin ya karuwa da kuma ƙara matsota. Wani irin gigitaccen kara da tsalle ta haɗa tayi a tare, sabida ganin wani irin zabgegen maciji baƙƙirin da yake mirgina a tsakiyar falon yana mai baza wani irin fitinennen huci da zaro harshe, abinka da babu alla a cikin rai, gaba ɗaya ta mance da addu'a sai karkarwar da ihun da takeyi, tare da dira ta bayan kujerar cikin kiɗima, ta fara lalubar wayarta, tana ɗaukan wayar ta dannawa, Unclee Naseer ɗin kira, amman bai dagaba, da gudu ta nufi bedroom ɗinta, tana shiga taci gaba da danna mishi kira babu ƙaƙƙautawa amman ko sau ɗaya bai ɗagaba. Sai kuma ta fara kiran number Hajia Bunayyah itama waya mata ringgin amman ba'a ɗagawa. Wani irin gigitaccen ihu ta fara kurmawa lokacin da taji hucin na ƙara matsowa bedroom ɗin nata, ga gida ita kaɗai babu ko mai gadi. Can kuma sai taji hucin ya bari, ajiyan zuciya ta fara sauƙe tare da yarfe zufar dake ɗiga mata tako ina, dai-dai lokacin kuma taji Unclee Naseer na kiranta tare da bubbuga mata kofar. Cikin rawan jiki tazo ta buɗe ƙofar ganinshi yasa ta faɗa jikinshi tare da sakin kuka. “Ah Baby lfy kuwa meya faru?”. Cikin tsoro tace. “Uncle Naseer ƙaton maciji fa na gani, a tsakiyar falonmu, inata kiranka baka ɗauka”. Wani irin makirin murmushi Naseer yayi tare da cewa. “Oh my god Baby dama dan wannan macijin ne kika rufe, kilata ihun nan, ihunki nefa ya dawo dani dan dana sauƙa ƙasan na tsaya ina ɗan waya da Kesi shiyasa ban fita da wuriba”. Cikin tarin mmki tace. “Dama kasan da macijin ne a cikin gidan?”. Hannunta ya kawo suka fito falon, bisa kujera suka zauna yace. “Na san dashi mana, ai shiyasa nace karki shiga ɗakinnan dan a ciki yake, kuma babu abinda zai miki kawai dai nasan, idan kika ganshi zaki firgitane, shiyasa nace kada ki shiga, amman babu abinda zai miki shi gadin gidan yakeyi, babu wani abin cutarwar da zai shigo muddin yananan, dan haka ki kwantar da hankali ki”. Cikin ɗan sauran taradadi tace. “Da gaske ba abinda zaimin?”. Cike da yaudara yace. “Shin bakiga bamu da mai gadi a gidanba?”. Da sauri ta gyaɗa mishi kai. “Toh ai dan nasan ibada wannan macijinne shiyasa ban wani nemi wani mai gadiba. Kada kiji tsoro gaba ko ya fito, kada ki gudu babu abinda zai miki ko kan cinyarki ya hau, in Kinga ya fito dai yunwa ne yakeji, ni har gado ɗaya muna kwana dashi”. Cikin bashi dukkan yarda tace. “Da gaske ba abinda zai min?”. Cikin son samata yarda yace. “Wallahi ba abinda zai miki ke dai ko jikinki yace zai hau ki barshi kada ki gudu”. Daga nan yaci gaba da rubta tunaninta saida yaga ta ɗan nitsu kana ya sake fita. Taraba Gembulan. Hajia Lami ce zaune bakin gadon da Samira take kwance cikin toshe hanci tace. “Ki tashi ki shirya muje asibiti, dan wannan wari ya fara yawa, ni kaina tsoron matsowa kusa dake nake”. Cikin zubda hawayeba Samira tace. “Uhmmm Momy kenan, amman kuma lokacin da nake cewa bazanje boka yayi lalata da nuba, kece kikayi ta ingizani kina turani harda nuna zakiyi fushi dani in banjeba, sai gashi yanzu kuma harda ke a cikin masu guduna sabida warin da nakeyi"... By *GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 23* Na *Aysha Aliyu Garkuwa* *WOHOHO IN KAJI ANA ƘI GUDU TABBAS SA GUDU NE BEZO BA* _Ina kuke Ma'aurata masu sha'awar ganin sun zama taurari kuma fitilu a idanun mazajensu Uwar gida,Amarya,Tsakar gida,hadda tan kaɗen gida Shararriya kuma ƙasaitacciya data saba kawo muku nau'ikan sirrin sahihan magungunan ma'aurata wato *AYSHA ALIYU GARKUWA* Garkuwar Marubuta ayau ma ta dawo muku da Ingantattun magungunan mata masu kyau da inganci domin gyara kanki ki zamto tauraruwa a idanun mijinki...Muna da Ingantattun Abubuwa kamar haka_ :_Munada Garin mallaka, garin maɗi, garin Hakkin mayi, garin ɓelɗamhi Garin ilanwaddihi, Gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, Gumbar kolli mai kellin al'khairi, Gumbar Riɗi wato 3 in 1, Gumbar makwaranyi, Masin Maliƙi mai masifar ƙarfi da matse mace, ka masin Daɗi har Maɗigan Akwai, kwanon ƙasaitacciyar mace mai masifar kyau da ratsa jiki da samar da inƙantacciyar ni'ima yanada abubuwa masu kyau haɗinsa, Zumar goron tula mai masifar kyau, tsumin dabino, mai ratsa jiki, tsumin Riɗi mai ƙarfi, Furar Mata mai tsastsafo da ni'imantaccen damshi, Cida kaza, Ciccibi Abodi, Tsumin Ɓaure, tuwon ɓauren, kana akwai maganin sanyi sadidan, da dai sauransu...Se kuma fannin ƙamshi kasance da Shu'umin ƙamshi wanda ze gigita ƙwaƙwalwar Oga tare da jin ko wacce mace bata kaiba...._ _Shin ko kina da labarin Miskilinci da ƙasaitar Rayyan Naaan amma lokaci ɗaya ya zamto zautacce sakali akan soyayyar Jannart bakomai Jannart ta riƙe ba face sirrinkan gyara da kuma shu'uman humran da kulaccar sirri na Aysha Aliyu Garkuwa(Tubali) tabbas taga tasirin haka domin Naanunta ya zame mata tamkar bawa_ _Shin ko kinsan sihirtaccen haɗin da Aysha ke sha kenan ta zamto tauraruwa a idanun Hamma Yusuf(Miwasmiti)...Tabbas Mahmud ya zamto zautacce kuma makaho akan sauyayyar Bazawara wato khadijarsa duk da kuwa gashi da budurwa(Namiji Baya Kaɗan) ko kinsan hakan nada alaƙa da amfani da sahihan maganin da kuma shu'uman humran Aysha Aliyu Garkuwa??.Nasan ba zaka ku manta da irin kima da kuma darajar da Aysha ke dashi acikin Idanun Sheik Jabeer ɗin ta duk da kuwa shekaru sunja anma jinta yake tamkar budurwa 'yar sha bakwai(Garkuwa) sirrin hakan na tare da Ingantattun kuma sahihan magungunan Aysha Aliyu Garkuwa Wato Garkuwar Marubuta da kuma Ma'aurata na tabbata kunsan da cewa basirarta ba'a iya rubutun littafi ya tsaya ba hadda inganta rayuwar ma'aurata ta hanyar kawo musu Nagartattun abubuwa Ga duk wacce ta shirya saya seta tuntuɓi number ta 08069423567 ko kuma ta wannan 09097853276 muna iya tura kayan mu aduk inda kuke afaɗin Nigeria harma da ƙetare Dan Allah 'yar uwa idan baki shirya siyaba kada kiyi min magana muɓatawa kanmu lokaci...._ 🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🥰😘sai.kunzo. sayan na gari maida kuɗi gida. Sai kuma ta fashe da kula mai cike da rauni, murya na rawa tace. “Momy da kin kasancemun uwa ta gari da haka bai faru da niba, mun sake Allah mun kama boka baga masifar da ta biyo bayan kauce gaskiyaba, gashi yanzu munaji muna gani Modibbo ya auri Khausar, a lokacin da ahlinsa suka bayyana da irin matsayin da ko wacce mace zasayi fatan samu, duk da ni dai Allah ya sani ba kuɗi babu ba, naso Modibbo ne har raina sabida iliminshi da kyanshi”. Cikin zuƙar warin da Samiran keyi Hajia Lami tace. “Yanzu dai zaki tashi mu tafi asibitin ko sai kin gama zagina”. Cikin sharce hawaye tace. “Kiyi haƙuri Momy bazan zagekiba, wannan zunubin dana aikata ma ya isheni ba sai na ƙara wani ba na zagin mahaifiya, ki yafe min mutafi”. Ta ƙare mgnar da miƙewa suka fita. Marocco A hankali ya fito daga falon nashi yana mai zuba wani irin fitinennen ƙamshi, tare da sheƙi da ƙellin fuska. Ware manyan idanunsa yayi lokacin da yaji ƙaran wayar Khausar da ya ajiye bisa, dinnin table a hankali ya nufi kan Dinning area ɗin. Ido ya zubawa fuskar wayar ganin. *My happiness* a fuskar wayar ya sashi rumtse idanunsa da ƙarfi sabida jin. Wani irin abu mai masifar ɗaci da maƙaƙi ya tokari maƙoshinsa. Rumtse idanunsa ya kumayi kana ya buɗesu da sauri, hakanne da kuma ganin a saman lips inshi yace. “My happiness”. Waye?”. Sai kuma ya sa hannunsa ya ɗauki wayar tare da juyawa da sauri ya nufi falonta. Can ya hangota a bakin ƙofar corridor ɗin tanata kiciniyar buɗewa amman ta gaza gane ta yaya ne ake buɗe ƙofar. Da sauri ta juyo jin alamun takun mutun, cikin sauri tayi kasa da kanta ganin wani irin kallon da yake liƙamata shi kuwa kanta ya nufa gadan-gadan ganin hakane yasa ta fara ja da baya da baya jin ta jingina da ƙofarne yasa ta buɗe idanunta. Da sauri ta kuma rumtse idanunta ganin yadda ya matsota gab da gab, cikin wata irin muryar da shi kansa bai tantace ta meneba yace. “Wayeshi”. Ya ƙare mgnar tare da nuna mata fuskar wayar, sassayan numfashi ta fesar tare da miƙa hannunta alamun zata amshi wayar, cikin tsawa yace. “Ce miki nayi ubanwaye ne shi, baki bani amsaba kike miƙo hannu zaki amsa”. Cikin tura baki da sauƙe numfashi tace. “Toh ni ka bani wayata mana, me ruwanka da masu kirana”. Wani irin gigitaccen abune yaji ya soƙi ƙahon zuciyarsa, cikin juyewar yanayi ya danna mata wani irin gigitaccen tsawa tare da ceea. “Wane ɗan iskanne shi da zai kira m...” sai kuma yayi shiru ganin wani kiran ya kuma shigowa. Ita kuwa Khausar wani irin numfashi tsoro taja tare da takure jikinta wuri ɗaya sabida ganin kamar marinta zaiyi. Amsa kiran yayi tare da liƙa wayar a kunnensa ba tare da yace komai ba. Wani irin ɓoyeyen ajiyan zuciya mai nauyi ya fesar jin murya Mommy Khausar ce, cikin nitsuwa kamala kawaici hadi da girmamawa yace. “Wa alaikassalam”. Cikin sanyi Mommyn ta fesar da numfashi dan ta gane muryarshi. “Mommy ina kwana?”. Ya kuma cewa jin tayi shiru. Ita kuwa Mommy cikin girmama kai tace. “Lfy lau Moddibo ya gida”. Wani irin amintaccen numfashi ya kuma fesarwa tare da sa hannunshi ya kamo hannun Khausar ɗin kan ya juya da ita suka nufi falonta yana mai cewa. “Alhamdullah Mommy yasu Raudat”. Ya kare mgnar tare da sake hannunta kana ya zauna bisa kuje. “Suna lfy, gatama tun ɗazu take ta kuka wai in Kira mata Adda Khausy”. Juyowa yayi ya kalli Khausar ɗin da ta matso kusa dashi tana mai miƙa mishi hannun alamun ya bata wayar, fuska ya tsuke tare da dannan mata harara. Kana yace Mommy kuwa. “Toh a bawa Raudat ɗin”. Cikin kawaici Mommyn ta miƙawa Raudat ɗin waya tana amsa tace. “Hello Adda Khausy nayi missing inki”. “A'ah Raudat ya akayi yau bakije school ba?". Jin hakane yasa Khausar kara matsowa gareshi cikin zumuɗi da son jin muryar Raudat ɗin dan tun shekaran jiya basuyi mgn ba, da sauri ta miƙo hannunta har tana taɓa sajenshi. Juyowa yayi yana maiyi mata wani irin kallon mai haɗa da saƙonni masu yawa, katse kiran yayi baƙi ɗaya ya xora wayar a aljihun rigar shaddar dake jikinsa wacce iri ɗaya ne da nata. Cikin tsuke fuska ya tsira mata ido tare da juyowa ya fuskanceta da kyau idonshi ya zira cikin nata tare da cewa. “Na dai lura ke, in baki taɓani ba, bakya jin daɗin rayuwarki, na gama fahimtarki ban san me kikeso inyi mikiba da kike shigemin rayuwa da jiki, gaba ɗaya in kin gannin jikinki rawa yake, ji kike kamar kin cinyeni ɗanye dan rashin ta ido, yanzu ji yadda kike wani son kamani ban san uwar me kikeso inyi miki ba”. Ya ƙare mgnar cikin ƙarfin hali. Ita kam Khausar cikin mmki da tsoron lamarin shi ta buɗe baki tare da cewa. “Ni dai Allah ya sani ba abinda ya dameni da kai, kawai wayata zaka bani, toh ma ni me ruwana da kai”. Ta ƙare mgnar tana tura baki. Da hannunshi yasa ya kamo hannunta tare da matsewa har saida tayi ƙara kana yace. “A hakan dai kikace kina sona! Ga yadda kike kallona kamar ki haɗiyeni ni ban masan me sajena ya tsare mikiba". Da sauri ta kwaɓe fuska tare da yin ƙasa da kanta tace. “Toh ni ai wayata nake kalla". Ta ƙare maganar tana tura baki. Shi kuma cikin tsareta da ido yace. “Jiya da dare ba biyoni kikayi ba”. Sai kuma ya miƙe tsaye tare da motsowa kusa da ita cikin wata irin sassautacciyar muryansa can ƙasan maƙoshi yace.. “Ni kikeyiwa haka ko? Zanyi maganinki zan miki abin da kike son inyi mikin, tunda na lura a hannu kike”. Ita batama fahimci mgnar ba sai dai jujjuya ido da tayi cikin shaƙar ƙamshin jikinsa tace. “Ni dai ka bani wayata”. Tsuke fuska yayi tare da matse jikinsa baga ɗaya kana cikin danne yanayin da yake ciki yace. “Bazan badawa”. Sai kuma yayi mata kallon sama da ƙasa kai ya jinjina ganin mayafin jikinta ya ɗan rufe mata ƙirji, juyawa yayi kana ya ɗan zagaya bayanta tare da cewa. “Mu tafi Didi na kiranki". Zuwa yanzu tasan waye Didi tasan nasabarta da kuma kimarta, haka yasa cikin nitsuwa tayi gaba batare da tacemai ko ƙalaba, bayanta yabi, tare da sauƙe ganinsa kan ƙugunta dake juyawa kai kace kamar da gayya takeyi. Kiciniyar buɗewa kofar ta fara, shi kuwa ido kawai ya zuba mata, kusan one minute tana kiciniyar, gani, ta gazane ta juyo ta kalleshi tare ɗan tura baki tace. “Na kasa buɗewa”. Kallon gefen ido yayi mata kana yace. “Uhmmm dama ke me kika iya banda rawan kai”. Wasu pin number dake jikin ɗan ƙofar ya danna wanda shima Ibraahim ne ya nuna masa. Da hannun yayi mata alamun su tafi. A hankali suka fito kana yaja ƙofar ya rufe, jujjuya kai tayi don so take ta gane ta inane inda su Ummi suke amman ta gaza ganewa kasancewar idonta a rufe suka fito, kuma ma ƙofofin wurin sunyi yawa. A hankali ta fara taka steps din suna sauƙa ga mamakinta sai taga basu ɓullo cikin falon nanba, sai ganinta da tayi cikin corridor nan mai faɗi, kusan a jere suke tafiya yayinda suke baza wani irin fitinennen ƙamshi kamar furannin. Da sauri tayi ƙasa da kanta lokacin da taga sun ɓullo cikin wani ƙasaitaccen falo, wanda tayi arba da Rahama dake tsaye, da sauri Rahama ta nufeta tare da buɗe mata hannun. A hankali ta ware hannunta suka ruggume juna. Didi kuwa murmushi ta saki tare da miƙewa, ruggume su tayi duka biyu tana mai cewa. “A onmi jam nɓingel am". Kin tashi lafiya ɗiyata”. Cikin mmkin yadda akayi Didi da yaranta kab da yawa da cikin mutanen makusantansu suka iya fllanci ras ta ɗan kalli fuskar Didi tare da cewa. “Jam Alhamdulillah Didi noi Chomri". Lfy lau Alhamdulillah Didi ya gajiya. Murmushi Didi tayi tare da kallon Modibbo da ya zuba musu ido ko keftawa bayayi. Sai kuma ta juyo cikin falon jin su Lalla Khadijah suna dariya tare da cewa. “Didi kalli Ibarahim yadda ya wani zumbura baki, wai sun kwace mishi fada”. Cikin dariya tace. “Yoh ai bashi kadaiba kalli Yayan nashi ma yadda ya tsaremu da ido". Da sauri Modibbo ya kauda kanshi jin abinda Abualeey ke mishi dariya. Saita nitsuwarsa yayi cikin yanayinsa mishkilanci ya raɓa gefensu ya wuce, biyoshi sukayi a baya. Ita kuwa Khausar a hankali ta rusuna gaban Abualeey cikin sanyi da girmama tace. “Barka da safiya Abba”. Cikin kula yace. “Barka dai Khausar ya bakunta". Cikin yin ƙasa da kai tace. “Alhamdullillah". Sai kuma ta miƙe sabida kamo hannunta da Aunty Khadija tayi tare da cewa. “Bismillah zo muje muyi breakfast”. Kai ta gyaɗa mata kana tabi bayanta. Yayinda suma duk saura suka bi bayansu suka nufi wani tamfatsestsen Dinning table wanda a ƙalla yake da kujeru goma sha biyu. Sai kuma duk suka tsaya, har saida Didi da Abualeey suka iso suka zauna sannan duk suka zauna. Didi da Abualeey suna kan karshen table ɗin a jere, sai kuma Khausar dake gefen Didi forkon layin kenan sai kuma ɗaya gefen forkon layin Modibbo ne zaune wanda ya zama yana fuskarta Khausar. Sai Ibrahim dake gefshi yana fuskarta Rahama dake gefen Khausar, sai kuma Lalla Hafsat dake fuskantar Hakim sai kuma Lalla Khadijah, dake fuskantar Ashshe. Ya zama kujeru uku ne babu kowa a kansu. A hankali Lalla Khadijah ta miƙa tsaye tare da fara savin dinsu ɗaya bayan ɗaya duk da kowa da irin kalan abinda ta zuba mishi. Abualeey masace mai haɗa da miyar daddageggen nama, sai kuma Modibbo da Ibarahim da ta zuba musu soyayyan dankali, da dege-dege da yaji naman kaza da kuma fararen tsokokin kifi sai kuma wadatacciyar albasar da take sa ɗan sauran gwaninta, sosai yajin yayi meɗeu a cikin domin Ibarahim na son yaji sosai sai kuma soyayyan kwai da yaji vegetables wani iri daddaɗan ƙamshi mai tada tsohuwar yunwa dege-dege ke gazawa, shi ta zubawa Khausar ma da Rahama, sai kuma ta sawa Ashshe da Lalla Hafsat masa da miyan ita kuma irin nasu Khausar Hakim ma Masa da miyarsun ta saka mishi. Da sauri duk suka juyo jin muryar Dr Jameel da Zakariyya da kusan a tare suka shiga. Bisa kujeru dake gefen Lalla Khadijah suka zauna bayan sun gama hausawa. Suna ta zuba musu abincin. Bismillahi suka kana duk suka fara ci. Yayinda Khausar kuwa ke riƙe da fork din tana ɗan jujjuyawa tana ganin yadda miyar taji nama da kifi. Da sauri Didi ta kalleta tare da cewa. “Bismillah ɗiyata kici abinci”. Murmushi ta ɗanyi tare da cewa. “Toh”. Sai kuma ta ƙare mgnar tare da kallon Modibbo dayi loman forko, da sauri ya lumsh idanunsa, yana maijin ɗan-ɗanon abincin mai gamsarwa na ratsa mishi harce, sai dai kuma wani irin gigitaccen yajin da yaji yana gama gaba ɗaya jijiyoyin bakinshi manya da kananan. Allah ya sani shi dai yana masifar tsoron yaji. Rahama ce ta kalleshi cikin murmushi tace. “Yah Aleey yayi daɗiko nice nayi mana girkin da kaina”. Cikin danne azabebben yajin dake gab da gigitashi yace. “Yes kinci a baki tukuici”. Sai kuma ya ɗan kalli Ibarahim dake cewa. “Wow masha Allah ai ɗaɗi kam sosai ma, wannan girki ko yau aka aurar da ke ai bamu da haufi”. Kai Khausar ta ɗan sunkuyar tare da soka dankali ɗaya ta haɗa da kifin kadan tasa a baki. Wani irin zar taji yawun bakinta ya tsinke Allah ya sani tana da masifar cin yaji, shiyasa taji abinci yayi mata yadda takeso, sai dai duk da haka yajin ya fitini harshenta. A hankali ta kalli Lalla Hafsat da kuma Lalla Khadijah dake cin abinci cike da kwanciyar hankali alamun suma manyan askarawa ne a cin yaji. Sai kuma ta kalli Dr Jameel ta ɗan kalli Abualeey tare da jan plate gabansa ya fara cin masa da miyar Abualeey da aka sa mishi. A hankali ta dawo da kallonta kan Modibbo da ya kai hannunsa kanshi yana ɗan shafawa tare da yin ƙasa da hannunsa har zuwa ƙeyarsa. A hankali ta kuma kai loma na biyu wanda zuwa lokacin Ibrahim dasu Kalla Khadijah har sun kusa cin kaso ɗaya bisa ukun na abinci da ke kan plate dinsu. Shi kuwa Modibbo cikin sanyi ya kai loma ta huɗu wanda tuni idanunsa sun cika da hawaye sabida azabar yaji daya fitini bakinsa. A hankali ta tsaida idanunta kanshi tana mai tuno wasu kalaman Yah Jameel a ranar da sukayi rabuwar ƙarshe a cikin Shopping mall da suka shiga, a lokacin da yaga ta ɗauki robar dakekken yaji yace mata. “Na lura kina son Yaji matuƙa, MJ ɗina kuma yana masifar tsoron yaji, kuma muddin yaga mutun yana son a yaba masa kan girkinsa to baya taɓa kushewa, kuma duk rintsi sai yaci dan shi mutum ne da baya son gwatsale mutum. Shiyasa ko yaya bazai faɗaba, gwara ki sani dan kada kije kiyi ta zabga mishi yaji ki kashe min aminina. Domin ko yaya bazai faɗa mikiba sai dai idan yaji ya gigita shi, zakiga, zaita shafa kanshi musamman ƙeyarsa kuma idanunshi zasu cika da hawaye, baza kuma su zuboba haka kuma zakiga duk sanyi zai fara zufa toh da zan kinga haka ki sani yajine ya gigitashi”. Tuno hakanne yasa dawo da hankalinta kanshi ai kuwa zufan yakeyi duk da masifeffen sanyi da AC ke busa musu. A hankali ta sauƙe numfashi tare da sa hannunta ta dauki goran ruwan dake gefenta wanda yake zuba nason sanyi, a cup ta zuba mishi ruwan tare da miƙa mishi. Da sauri ya zura mata idanunshi dake cike tab da hawaye, ba musu yasa hannunshi ya amshi cup din tare da kaiwa baki, lokaci ɗaya ya zuƙe ruwan tare da ajiye cup din. Didi kuwa da Abualeey duk ido suka zuba mishi Ashshe kuwa da sauri tace. “A'a Aleey ko dai kaima irin su Hafsat ne da yaji ke gigitaku”. Juyowa yayi ta kalleta da idanunsa da tamkar hawayen zasu zubo, sai shafa ƙeyarsa zuwa sajensa yake tamkar ba gobe. Juyowa sukayi baki ɗayansu suna kallon Khausar data ƙara mishi ruwan sanyi tare da cewa. “Issah”. Sai kuma tajanye plate ɗin daga gabanshi tare da turawa Ibraahim da har ya cinye nasa cikin ɗan sanyi tace. “Yayanka kam in yaci wannan zai iya sume mana a nan”. Cikin dariya Ibrahim yace. “Kai haba dai”. Lalla Khadijah cewa tayi. “Yah Salam Aliyeeh ashe baka cin yaji kuma bazama faɗa minba”. Ina bazai iya mgn ba yanzu sai sauƙe numfashi yake da shan yaji a hankali tare da bin Khausar da kallo mai cike da mamaki ya sani duk duniya J ɗinshi ne kaɗai yake iya gane dukkan motsinshi koda ko baiyi mgn ba, toh ya akayi ta gane duk halin da yake ciki”. Didi kuwa cikin murmushi da tsareshi da ido ta zuba mishi abincin da akeyi dan Abualeey ta miƙa mishi tare da cewa. “Sak komai nashi na Abbanku ne, wato har yadda idanunsa sukayi haka nan idanun Abbanku keyi matuƙar dai yanacin yaji, kuma wai bazasu faɗaba, yanzu in badon Allah ya baka mace Mai lura da kulaba ya zakayi kenan”. Shi dai sai shafa saje yake dan har yanzu baya jin zai iya mgn. Abualeey kuwa cikin kulawa yace. “Daga yau kada ku sake bashi abincin da Rahama ta dafa, dan na lura ita harshenta ya mutu baya jin yaji ita da Ibrahim da Khadijah”. Dr Jameel kuwa dariya yai tare da cewa. Ai ni ko gigin bacci nake bazanci abincin da Ibrahim yaci ba yaro kamar maye”. Sai kuma duk suka juyo kan Modibbo jin Khausar na ce Mushin. “Isah yar diyam fahin". Kai ya ɗan jujjuya mata zuwa yanzu duk hawayen sun ɓace sai dai zirin idonshi da yayi ja. Sannu suka rinƙa jera mishi Rahama kuwa kamar zatayi kuka tace. “Allah ko Abualeey ban san baya cin yajiba ni yamin irin Yah Ibraahim ne shima, kuma in Sha Allah daga yau cikin abincinka zai rinka ci". Sai yanzu ya ɗan fesar da numfashin kana yayi ɗan murmushi gefen baki tare da cewa. “Kada ki damu Rahama abincinka yayi”. Cikin murmushi jin daɗin ya yaba mata ta kuma ce mishi sannu. Zakariyya ne yace. “Ni dai banji wani yajinba”. “Yoh dama kai zakaji ne tunda kaima irin Ibrahim ne”. Cewar Kalla Hafsat. Daga nan suka ci gaba da cin Abinci shi kuwa a hankali yake cin abinci yana kallon Khausar ta ƙasan ido da mamkin lamarinta. Bayan sun gama cin abincin ne duk suka dawo tsakiyar falon da sauri Dr Jameel yabi bayan Abualeey dake shirin fita. “Cikin girmama yace Abualeey, ka kirani”. Cikin kulawa da son Dr Jameel daya kasance ɗane ga marigayi Aminin Abualeey wanda bashi da kamarsa a duniya a hankali yace. “Eh dama cemaka zanyi kuɗauki bakin nan ku fita dasu da kai da Ibrahim da Zakariyya ku kaisu su ɗan ga gari, dan yau saura kwana biyu zasu koma Ibrahim da Haroon zasu fita da mazan kai kuma sa Zakariyya ku fita da matan”. Cikin girmama yace. “Toh”. Sai kuma yaci gaba da binshi ganin hakane yasa Abualeey juyowa ya ɗan kalleshi tare da cewa. “Da mgn ne”. Cikin yin ƙasa da kai yace. “Eh Abualeey”. Daga nan kuma ya kwashe labarin Asma'u ya bashi ya ɗauka da cewa. “Wlh kuma Abualeey ina sonta har raina”. Cikin tsanananin jin dadi Abualeey yace. “In sha Allah kuwa ka sameta, kada ka damu kaje abunka sanyi mgn da manyansu”. Daga nan ya juya ya koma ciki. Shi kuwa Abualeey daga nan kai tsaye wurinsu Abban Jameel ya nufa, bayan yayi musu dukkan bayanin sosai abin yayi musu daɗi domin dama tun jiya Zakariyya kam yayi mishi mgnar Aseeya a cewarsa ya lura Modibbo ɗan tsarine. Lamiɗo kam daga wurin ma yace in dai Aseeya ta yarda ya bawa Zakariyya ita. Domin ranshi ya cika da farin ciki ya kuma gamsu da kamalarsu yasan ko ba komai Allah yayiwa Asiya zaɓin mafi Al'khairi a gareta. A can falon kuwa cikin jin daɗi Dr Jameel ya faɗawa Zakariyya da Ibraahim yadda sukayi da Abba. Shi kuwa Modibbo a hankali ya kalli Didi tare da cewa bari inje wurin Abban Jameel. “Ka gaidashi”. Tace mishi tana mai miƙawa Khausar hannu alamun tazo. Shi kuwa Modibbo hannunshi ya miƙawa Dr Jameel tare da cewa. “Zo muje wurin Abba yaga mai kama da Jamilunshi”. Dr Jameel na miƙewa yace. “Ai Innayi ta kaini wurinsu jiya, yayi ta kuka saida nima ya sani kuka”. Ya ƙare mgnar yana bin bayan Modibbo. Yayinda Zakariyya kuma ya kamo hannun Ibrahim tare da ce mishi. “Zo ka rakani wurinsu Innayi”. Toh yace kana ya miƙe suka tafi can. Shi kuwa Modibbo bisa jagaroncin Dr Jameel , sukaje Side dinsu Abba. A falo suka samu Lamiɗo da kuma Bappa Jimeta da Malam Arɗo. Sai Haiydar dake can kan danning table. Ganin Modibbo da Dr Jameel ne yasa ya sauko da sauri tare da isowa tsakiyar falon. Shi kuwa Modibbo cikin nitsuwa suka gaisa dasu Lamiɗo. Bayan ya gaidasu ne kuma ya ɗan kalli Malam Arɗo dake cewa. “Yanxu dai ya tabbata kun guji makaranta kenan?”. Yayi mgnar yana kallon Dr Jameel da tamkar M Jameel ne ke zaune gabansa, Murmushi Dr Jameel yakeyi tare da binsu da ido ganin yadda suke kallonsa cike da rauni. Shi kuwa Modibbo Kai ya ɗan juya tare da miƙawa Haiydar hannun, sai kuma ya juyo kan Malam Arɗo tare da cewa. “In sha Allah nan kusa ai zamu dawo”. Murmushi Abba Jameel dake fitowa daga cikin ɗaki yayi tare da cewa. “Uhmmm Aliyu kace dai za kuje, amman ai komawa kam banga alamaba”. Ya ƙare mgnar da zama kusa dasu tare da shafa kan Dr Jameel dake cewa Abban. “Barka da safiya Abba na”. Cikin zuba mishi ido da ta'ajjudin kamannin daya zarta zaton mai zato yace. “Barka dai Jamilu na”. Sai kuma ya ɗanyi shiru tare da sunkuyar da kai dan muryarshi data fara rawa. Moddibo kuwa a hankali ya ɗan taune lips inshi ta gefen tare da gyara zamanshi ganin Abban Jameel ɗin ma ya zauna tare da cewa. “Yanzu Mai martaba da Waziri da Galadima suka fita nan”. Cikin sanyi Modibbo ya gyaɗa mishi kai. “Sunzo mun tattauna kan lamarin Jameel da Asmau da kuma Asiya da Zakariyya Alhamdulillah kuma mun tsaida matsaya.” Cikin sanyi Modibbo ke jinjina mishi kai Sai kuma ya kalli Haiydar dake cewa. “Yah Modibbo ina Adda Khausy”. A hankali yace. “Tana wurin Didi”. “Tun ɗazu nake ta kiranta bata ɗaukaba, Mommy ma tace min tai ta kiranta bata ɗauka ba”. Cikin kauda kai yace. “Eh wayar ce tana hannuna”. Kai Haiydar ya jinjina tare da cewa. “Ina son zuwa wurinta”. “Toh sai na tashi tafiya”. Ya Bashi amsa. Daga nan kuma Haiydar ɗin ya nufi wata ƙofa yana cewa. “Bari inje in canza kaya dan ance zamu fita”. Da ido kawai suka rakashi. “A wanne hotel ne ka sauka da kazo”. Abban Jameel ya jefawa Modibbo tambayar. Cikin girmama yace. “Sofiyel Mouley Youseep hotel na sauka”. Cikin sauri Dr Jameel yace. “Hotel ɗin Abualeey ne ai”. Kai Abba ya jinjina tare da cewa. “Batun kayanka da kuma takardun aikinmu na Companyn'ne dama yasa nake son muje mu ɗaukosu”. Cikin sauri Dr Jameel yace. “Room no ɗin kawai zai gaya mana Abba, idan mun fita zamuje mu ɗauko, komai barema da Ibrahim zamu fita da wanda komai na Hotel ɗin a hannunsa yake”. Cikin jin daɗin abin yazo da sauƙin Abba yace. “Toh Alhamdulillah”. Sai kuma ya ɗan gyara zamanshi tare da fuskantarsu da kyau a hankali yayi gyaran murya tare da yiwa Dr Jameel wani irin kallo mai cike da sonshi, ganin ko zamanshi yadda Jamilunsa ke zama a gabanshi haka ya zauna. Cikin danne raunin sa ya kira Modibbo. Shi kuwa Modibbo cikin nitsuwa ya amsa tare da takwashe sawunshi yayi ƙasa da kai. Abba kuwa cike da sanyi ya fara bashi labarin wasiyar J ɗinsa, da kuma yadda sukayi ta fafutukar samun auren ya kasance daga forkon har ƙarshe sai dai abinda ke gefen Khausar da bai saniba. Gaba ɗaya jikin Modibbo tsuma yakeyi duk da kafiyarsa na son hana kukanshi subcewa ya gaza. Gaba ɗaya mutuwar J ɗinsa ta dawo mishi sabuwa dal, ashe J ɗinsa ne ya haɗa aurensa da Khausar kenan da gaskene lokacin da yake cewa yayi mishi zaɓin matar aure, ashe Khausar ya zaɓa mishi. Wani irin maraitaccen kuka ne ya subce mishi sabida tunowa da wasu abubuwa masu tarin yawa wanda yake da yakinin gsky ne a zuciyar J ɗinsa kenan Sadaukarwa ce J ɗinsa yayi masa, Sadaukarwar da yayi ta ƙoƙarin yiwa J ɗinsa tsawon shekaru na nuna baison abinda yakeso a nashi ran sabida fahimtar J ɗinsa naso yasa yayi ta cusawa ransa nesanta da muradinsa da J ɗinsa ya mallaka. Malam Arɗo ne ya ɗanyi gyaran Muryar tare da cewa. “Kayi haƙuri Modibbo tun jiya muke son yi maka bayani amman tunowa cewa zamu fama maka ciwon rashin Jameel ne yasa muka gaza hakan". Sai kuma ya ɗan yi shiru ganin yadda Modibbo ke wani irin Shesh-sheƙan mai fitowa daga ƙasan zuciyarsa har numfashinsa na cizgewa. Cikin sanyi lamiɗo ya dafa kafadarshu tare da cewa. “Kayi haƙuri Modibbo addu'a zakayiwa Jameel”. Abban Jameel kam Ina ya gaza cewa komai shima sai kukan yake. Malam Arɗo ne yaci gaba da cewa. “Kaga ga Bappan Khausar wan mahaifinta, wanda suke uwa ɗaya uba ɗaya kuma ƴaƴa ne ga Sarki Buba Yeron Gombawa. Ya baka auren ɗiyar ƙaninshi da yaƙinin zaka riƙe mishi amar ta da kula da ita. Kuma shi kanshi Abban Jameel da yaƙinin bazaka tozarta zaɓin da aminika ɗanshi Jameel yayi maka bane, yasa muka shige gaba akan batun auren”. Zuwa yanzu Modibbo kam kuka yake kamar ƙaramin yaro ya kasa cewa komai. Sai kuma ya kalli Bappa Jimeta dake cewa. “Ni dai al'farmar ɗaya na nema a wurinka, ka riƙe min Khausar bisa amana. Ka duba maraicinta da kuma niyarta, kada ka bari tayi kukan maraici amanace a gareka, koda baka sonta bata cancanci muzanciba daga gareka”..... *Dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn, masu cewa wai sun goda suga number'n nayine, ko kuma a'a bari dai in na shirya zan sake miki mgn, ko kuma yanzu dai kuɗin bai cikaba tukun sai sun cika, ko kuma a wanne gari kike, kai munyi nisa, toh in ba iyayiba ai duk nisan state da kike ba ruwan mota ba inda bazai kai mikiba, nake turawa ƴan ƙasashen wajema. Kuyiwa Allah da Manzonsa in dai in kinsan Baki shirya sayan kaya ba ku daina min mgnar ku bari sai kun shirya,kada kizo ki ɓata min lokaci a banza, wlh ni na tsani harkar karanta, duk bayani na gamayi in dai saya zakiyi ga kuɗin kaya ga account no ga numberta ai sai ki biya kawai kafin kimin mgn. Tunda dai ga alamominshi da duk illar da yakeyi na faɗi in kina dashi faƙat in babu kada ki wani zo kice min bayani dan ko kinzo iya bayanin da zan miki kenan* Alamomin infection sune kamar haka. Rashin sha'awa. Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma saduwa, da dai sauran abubudann ban lissafa. Sune manyan alamomin infection. Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi. Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin da kwaranya, zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa. KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin chronic infection ne yar uwa. INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai Maganin na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa kana dole ki nace masa da maganin set ɗin na 10k ne kuma maganin kala biyarne nasha da kala uku na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin dai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da baku iya bada tarbiyaba. Saboda yamayin garin yasa ina raba rabin set ɗin in sa miki komai rabi-rabi 5k amman set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 08069423567 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA. By *GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 24* Na *Aysha Aliyu Garkuwa* *GARKUWAR* taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya* Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara. Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida. Ga masu buƙata ga number' wayata wanda nake whatsApp dashi 08069423567 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ƙanana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya sayaba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya kuɗinki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ƙananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ɓatamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so. 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki kaya a mota, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nasune🤝🏻sayan na gari meda kudi gida. GARKUWAR MA'AURATA Cikin wani irin su yan rai Modibbo ya kife kanshi bisa cinyar Abban Jameel dake kusa dashi cikin rawan murya da jiki. Ya bude baki da nufin yin mgnar, sai kuma yayi saurin rumtse idanunsa sabida wani irin raunataccen kuka daya taso mishi daga ƙasan zuciyarsa, cikin Shesh-sheƙan kuka ya ɗago fuskarsa da tayi jazir ya kalli Bappa Jimeta da Lamiɗo da idanunsa dake kwaranyar da zafafan hawaye, sai kuma ya juyo ya kalli Abba da Mlm Arɗo tare dasa hannunsa duka biyu ya kamo hannun Abban cikin wata irin murya mai nuna zahirin abinda ke zuciyarsa yace. “Abba akan abinda J ɗina ya somin ya kuma zaɓamin kuke kokonta, zan aminta dashi. Shin Abba baka gaya musu waye ne J a wurina ba, Abba ka tambayi Ummi kaji tunda muke tsawon rayuwarmu ra'ayinmu bai taɓa ban bantaba muddin naso abu to J zai soshi nima duk abinda J yakeso sai na soshi, wannan ita jarabawar ƙarfin amintakarmu bamu taɓa samun saɓanin ra'ayi ba kan komai”. Sai kuma ya rumtse idanunsa da ƙarfi domin tuno abubuwa da yawa na cikin ransa da suka zame dalilinsa na kyara da hantarar Khausar, cikin fuzgar numfashi yace. “Abba kace musu zan rayu da ita cikin yaƙini, da kuma kiyaye farin cikinta da haƙƙinta, amman kalmar amana da sukace min tayi min nauyi tamin ƙarfi, ta zarta iyawata.” Cikin zubda hawaye Abban Jameel ke shafa kansa tare da ɗan bubbuga bayanshi kaɗan. Sai kuma ya kalli Dr Jameel tare da cewa. “Jameel ɗaukeshi ku tafi, ka rarrasheshi, ka zame mishi madadin Jamiluna, wanda nake da ya ƙinin da yanzu yana raye bazai taɓa barin hawayen amininshi ya zuboba”. Cikin gamsuwa Dr Jameel ke gyaɗa kai. Bappa Jimeta kuwa cikin sanyin jiki da kuma tausayin Modibbo yace. “Kayi haƙuri Aliyu na fahimci yadda kakeji a zuciyarka, amman dolece tasa nake baka amanar Khausar”. Cikin rawan jiki ya yunƙura tsaye sabida jin Dr Jameel na ɗagoshi. So yake yayi mgn amman ina ya gaza, Cikin Tausayawa Malam Arɗo da Lamiɗo suka haɗa baki wurin cewa. “Jameel kuje”. wanda hakane yasa dole yabi bayan Dr Jameel dake jan hannunsa. Kai tsaye Side ɗin Didi ya nufa da shi. A falo suka samu Didi dasu Lalla Khadijah, bisa alamu Khausar da Lalla Hafsat kuma na cikin bedroom ne. Da sauri Didi ta ɗago kanta tare da zuba mishi ido. Shi kuwa Modibbo cikin wani irin sanyin jiki gami da rauni da raɗaɗin ciwon mutuwar J ɗinsa, da kuma raunin ɗa idan ya kasance gaban mahaifiyarsa, ya isa gareta, tare da direwa bisa guiwowinsa cikin yanayin da bazai iya jumrewa ba, ya kife kanshi bisa cinyoyinta tare da saki wani irin maraitaccen kukunda yasa. Zuciyar Didi wani irin gigitaccen bugawa, yayinda Lalla Khadijah kuwa da sauri ta dawo gareshi. Tana mai zama gefenshi. Cikin yanayin tsoro Didi ta buɗe baki a hankali tacewa Dr Jameel. “Jameel meya sameshi?”. Da sauri Dr Jameel ya zauna gefen Didi ganin alamu ta shiga ɗimuwa yace. “A'a fa Didi babu abinda ya sameshi, maganar wasiyar da Amininshi Jameel mai kama da ni, ya bar mishine ya sashi cikin wannan yanayin". Wani nannauyan ajiyan zuciya Didi ta sauƙe sai kuma ta daura hannunta bisa kanshi tana ɗan shafawa tare da sa ɗaya hannun kuma tana ɗan bubbuga bayanshi, cike da tsananin tausayinshi da kuma raunin da yasa itama ta fara zubda hawaye. Lalla Khadijah kuwa a hankali ta sauƙe numfashi kana ta koma gefe ta zauna. Lalla Hafsat da Khausar da yanzu suka fito ne, cikin sauri Lalla Hafsat ta matso kusa dashi cikin sanyi tace. “Kayi haƙuri Aliy... Sai kuma tayi shiru ganin Didi ta ɗaga mata hannun kana tayi mata alamun da ta barshi yayi kuka, domin yin kukan zaisa yaji sanyi. Ita kuwa Khausar cikin wani irin yanayi mai cike da rauni ta zauna tare da rumtse idanunta. Rahman dake zaune gefen Khausar dake kusa da Lalla Hafsat kuwa sai yanzu ta dire numfashin dake bayyana tsoron data shiga. Ita kuwa Khausar a hankali ta buɗe idanunta, wani irin kallo take bin Modibbo dashi wanda yake tafe da tsananin tausayi rauni jinƙai domin itace kaɗai tasan irin aminci da shaƙuwar dake tsakanin Yah Jameel din da kuma Modibbo. Ganin yadda yake wani irin kukanda ke gab da ficewa da numfashin sane yasata jin wasu irin tagwayen hawaye masu masifar zafina kwaranyo mata tamkar an ɓalle bakin pampo. Da sauri Lalla Khadijah ta dawo kusa ita tare da sa hannun ta fara sharce mata hawayen da ta sharcesu wasu zasu meye gurminsu. Didi kuwa kallon Khausar ɗin take cike da so da ƙauna sai kuma ta lumshe idanunta tare, da jingina kanta jikin kujerar. Zuwa yanzu Khausar kam itama kukan ya subce mata, sosai ya taho mata da Shesh-sheƙan mai danne numfashin, wanda hakane yasa Didi yin guntun murmushi tare da yiwa Lalla Hafsat alamun ta ɗauki Khausar su shiga ɗakinta. Haka yasa Lalla Hafsat tallabe Khausar tare da janta suka, shiga ɗakin Didi mai cike da ƙawa na al'farmar, bakin gado ta ajiyeta, tare da buɗe fridge ta dauko goran ruwa mai sanyi ta ɓalle marfin kana tasa matashi a baki wanda dole yasa tasha. Shan ruwan ne yasa ƙarfin kukan nata raguwa sai dai Shesh-sheƙan dake fitowa daga ƙahon zuciyarta, cikin sanyin jiki Lalla Hafsat ta jawota ta jinginata da jikinta kana a hankali ta fara mgna. “Kiyi hakuri Khausar ki daure ki koyawa zuciyarki dauriya, tunda kinga mijinki mutum ne da wasu mahimman abubuwan ke sashi kasancewa mai rauni, to dole ke ki kasance jaruwa ki iya kwantar mishi da hankali da tausarsa, a duk sanda kika ga ya kasance cikin irin wannan yanayi, ba kuka zakiyiba, lallai ne da wuya mu mata buga mazanmu cikin damuwa mu iya hana kanmu kuka, toh amman tunda kinga a duk sanda akayi mgnar Jameel ko tunanin Jameel ya dawo zuciyar mijinki yana ɗimaucewa da raunata, Please na roƙeki ki daure kike hana kanki kuka, nasan ciwon da kikeji a zuciyarki domin babu abinda ke raunata mace kamar kukan mutum hudu miji, uba, ɗan uwa yaya ko Kani da kuma ɗanka, musamman in sun girma domin muddin kaga namiji na kuka tofa abin babbane, amman duk da haka ki koyi kontar mishi da hankali, dan na lura in ba haka ya samuba zai iya kamuwa da cutar damuwa”. Ta ƙare mgnar da cikekken yaƙinin ganin tsananin tausayin mai jagorantar so da Khausar keyiwa ɗan uwan nata. Ita kuwa Khausar cikin raunatacciyar murya tace. “Aunty Hafsat tausayinshi nakeji, komaifa na rayuwar Duniya da Yah Jameel yakeyi, ko abinci baya iya ci sai da Yah Jameel, tunda nake tare dasu a rayuwata sau biyu na taba ganinsu ba a tareba, ranar da nayi rabuwa ta karshe da Yah Jameel, da kuma wata rana da naje wurin Ummi shi ya maidani nan ma yaje neman Yah Jameel din ne. Aunty Hafsat shifa baida wani aboki a duniya sama da Yah Jameel komai tare sukeyi”. Sai kuma ta fashe da kuka. Hakane yasa Lalla Hafsat ƙara ruggumeta. A can falon kuwa kusan tsawon 21 minutes Modibbo yayi yana kuka mai ciwo a rai. Kana a hankali ya ɗago kansa ya kalli Didi dake zubda hawaye, cikin rauni yace. “Didi J ya tafi ya barni a lokutan da zanfi buƙatarsa, Didi J fa, shine mutumin da duk abinda yasan inaso in dai yana da damar mallaka minshi koda rasa abin zai iya zame mishi ajali yakan sadaukar min dashi. Didi J fa shine yayi min zaɓin matar aure, ya kuma tabbar da yayi dukkan abinda zai ta yadda gashi har bayan ransa saida abin ya tabbata, Didi J fa shine mutum ɗaya a duniya yake gane dukkan gaskiyar dake zuciyata da motsin jiki a koda na ɓoye abin, Didi J shike riganin sanin abinda nakeso ni kaina. Didi akan zaɓin da J yayi minfa iyayenta ke bani Amana, Didi ta yaya zan iya cin zarafi da gaza ankilta zaɓin J na? Didi zato suke inada muguwar zuciyar da zan iya wofintar da zaɓin J ne. Didi ki gaya musu me sukeso inyi a duniya da zai nuna musu halaccin da zanyiwa zaɓin da J na yayi min Didi J fa ya gane wacece ita a ƙasan zuciyata duk da kafiya da nacin da nayi wurin ɓoyewa saida ya gane shi yasa ya zaɓa min ita”. Zuwa yanzu kusan duk hawaye suke zubdawa. Didi kuwa a hankali tace. “Ba kai kadaiba Aliyu dani da ahlinka duk zamu tayaka ankiltawa da kyautawa zaɓin J dinka kuma zamu kasance masuyi mishi Addu'o'i a cikin dukkan sallolinmu." Sai kuma tasa hannunta duka biyu ta tallabe habarshi da yayi zafi jau. tare da share mishi hawayen da wasu ke korar wasu kana taci gaba da cewa. “Kayi haƙuri Babana amanarsu bazata gareka riƙewaba tunda sirrin zuciyar kace da J ɗinka ya gane”. Kanshi ya kuma jifewa yana mai ci gaba da kukan. Jin an kira sallan azabtar ne yasa tai ta kara bashi karfin guiwar tare dasa Dr Jameel ya kama hannunshi suka tafi. Kana su kuma duk sukayi al'wala. Zakariyya ma dake tare da Asiya a falon ƙasa jin kiran sallame yasa ya ɗan kalleta cikin salon so yace. “Baby bari muje muyi salla, kafin mu dawo kun gama shiri sai mu fita ko”. Cikin kunya da kuma so haɗin da jin daɗi Asiya ta kali santalelen Balarabe da Allah yayi mata zaɓi dashi duk da hantarar data sha na rashi miji a wurin uwarta taki yarda aje wurin boka gashi Allah ya mata zaɓi, cikin nitsuwa tace. “Toh ayi mana addu'a”. Murmushi yayi tare da cewa. “Me kikeso in roƙa mana?”. Murmushi tayi tare dasa tafin hannuntan ta rufe fuskarta kana tace. “Twince muke so”. Wani irin murmushi mai cike da jin daɗi Zakariyya yayi domin wannan kalmar kaɗai ta isheshi gamsuwa Asiya ta yarda dashi, sai kuma ya bita da ido ganin ta juya ta tafi da sassarfa. Ibraahim ya kira kana suka tafi masallaci. A can side ɗin Didi kuwa cikin sanyi Khausar ta juyo ta kalli Lalla Hafsat dake gefenta bayan sun isar da sallan murya a tausashe tace. “Aunty Hafsat kijifa a cikin sallama kuka yakeyi har aka idar da sallan baibar kukaba”. Cikin sanyi Aunty Hafsat tace. “Wlh naji Khausar ni kaina bansan sanda naita zubdawaye ba”. Ita kuwa Khausar kife kanta tayi a gefen kujerar da take zauna a gabanta tana mai sassayan kuka. Ita kuwa Hafsat ɗakin da Didi ta shiga ta nufa. Bayan an isar da sallan kuwa Modibbo gyara zamanshi yayi cikin masallacin tare da fara karatun qura'an. Ganin hakane yasa su Dr Jameel da Zakariyya kuwa fitowa suka nufi cikin gida. Bayan daworsu ba ɗaɗe su Ummi suka fito. Ummi da Hajia Bunayyah na bayan motar Dr Jameel, Asmau kuwa a gaba ta zauna gefenshi. Hajja Umma da Aunty Rukayya kuma a motar Ibrahim, sai kuma Aunty Hajara dake gaba gefenshi. Dan Hajja Nana da innayi sunce su bazasu jeba. Asiya kuwa motar Zakariyya ta shiga, gaba kusa dashi sai kuma Haiydar da Hakim dake baya. Sai su Abban kuwa da Abualeey yasa amintattun hadimansa suka fita dasu cikin motoci na al'farmar. Su maza wuraren tarihin kasar aka kakkaisu da abinda ya shafi masarautar. Su Dr Jameel kuwa kai tsaye The exotic bouknadel garden Rabat suka wuce. Abujan Nigeria Tun bayan da Unclee Naseer ɗin ya sake fita, Amina ta komai cikin bedroom bata sake fitowa falonba, sai bayan sallam azahar wanda ita ba sallan tayiba. A hankali ta fito saɗab-saɗab tana ɗan lelleƙawa tare da jujjuya ido. Shiru ba komai falon, wanda hakanne yasa ta kunna TV tashar MBC Max kana ta zauna bisa kujera tare da maida hankalinta kan Film ɗin da akeyi. Dai-dai lokacin kuma Unclee Naseer ke zaune cikin tsakiyar taron abokansa ƴan mafiya, da suka zagayeshi da jan ƙyalle suna surutai haɗin da surkulei suna watsa mishi wani irin ruwa, bisa alamun dai gashi nan zaune a tsakiyarsu amman ruhinsa bai wurinsu. Babban cikinsune wanda ya fisu mummunar shiga yake mgna kamar cikin raɗa da bada izini yake faɗin. “Kayi maza ka juya, ka bayyana gareta, kana sane yau kwananku takwas da aure wanda tun daren forkonku akeso ka fara zuƙo mana jininta amman ka tsaya nawa, yanzu dai kwana biyu ya rage maka ka fara kawo mana jininta in kuwa ka bari ka cika kwana goma baka kawoba toh aikinka ya ɓaci”. Sai kuma duk suka fara surutai da watsa mishi ruwan Dai-dai lokacin kuma Amina tayi wani irin saurin naɗe ƙafafunta ta daurasu bisa kujera, sabida ba zato kawai taga macijin nan gabanta. Ga mamakinta sai taga ya kwanta lip yana kaɗa mata jelarsa. Da sauri ta kira wayar Unclee Naseer ɗin. Bugu ɗaya kuwa ana biyu aka ɗauka cikin tsoro tace. “Uncle Naseer gashifa ya sake dawowa”. Cikin Wata iriyar murya yace. “Bafa abinda zai miki, ki sauƙe ƙafarki ki gani”. Cikin ɓatan basirar batasan ya akayi yasan ƙafarta na sama ba, ta sauƙe ƙafar nata. A hankali ta sunkuyo jin wani sanyi a ƙafar tata, ga mamakinta sai taga wannan ƙaton macijin ne ke lasar kafar tata, wani irin fitinennen abu taji yana bin tafin ƙafar tata har zuwa tsakiyar kanta. Da sauri ta sauƙe numfashi jin muryar Unclee Naseer ɗin nacewa. “Kin gani ko babu abinda zai miki. Ko kanki ya nuna zai hau karki hanashi”. Cikin jin bazata taba iya bujirewa umarninsa ba tace. “To". Sai kuma ta zame tayi ƙasa jin yana ce mata ki sauƙo ƙasa ki zauna. Ido ta zato cikin tsoron da yasa jikinta rawa ganin ƙaton macijin nan ya mirgina ya hau bisa cinyarta, ga mamakinta sai gashi yana cusa kanshi cikin rigarta. “Ki barshi ya shiga rigarki babu abinda zai miki, zai ɗan gaida kayan daɗi nane ƙadan”. Taji muryar Unclee Naseer na faɗi mata, zuwa yanzu bazata iya mgnar ba sabida tsabar tsoro sai kai kawai ta gyaɗa kamar yana gabanta. Aiko haka macijin nan ya fara lasar cikinta har zuwa kan nononta. Saida yayi kusan minti biyar yana lasarta kana ya zaronkanshi ya fitar sannan ya mirgina ya koma cikin wannan ɗakin dai daya fito. Ajiyan zuciya mai nauyi ta sauƙe jin dariyar Unclee Naseer ta waya yana ce mata. “Ba gashiba babu abinda ya mikinko?”. Cikin wata irin murya tsoro tace. “Eh ta koma ciki mahhh”. Dariya ya kumayi tare da cewa. “Gani nan dawowa yanzu, amman fa kada ki faɗawa kowa”. Da sauri tace. “Toh”. Rabat Marocco Sosai fa su Ummi suka ga gari, sai ƙarfe biyar da rabi, suka nufi hanyar gida, wanda tuni su Abban Jameel kam sun koma gida. A hankali Dr Jameel ya kalli Asma'u dake gefenshi tare da ɗanyin ƙasa da murya yace. “Sweetheart”. Cikin sauri ta juyo ta kalli su Ummi dake baya, sai kuma ta juyo ta kalleshi ganin su Ummi hotunan da suka yi a cikin Kasbah Oudaia Andalusia garden Rabat suke kallo a wayar Asma'u. Shi kuwa Dr Jameel cikin sanyi ya ɗan karkarto gefenta tare dayin mgn a hankali yace. “Sweetheart bari mu ɗan shiga Mahaj Ryad Shopping mall in ɗan sama miki chocolate ko?". Cikin jin dadi da son zaƙinta tace. “Toh Yah Jameel”. Kai ya ɗan jujjuya mata tare da cewa. “Habibi Jameel zakice”. Cikin kunya ta rufe fuskarta da tafukan hannunta. Daga nan kuwa suka shiga aiko ya jijjido mata kayan kwalama kam kala-kala. Daga nan suka biya hotel ɗin suka ɗauko komai na Modibbo. Sai gab da magriba suka koma gida. Suna shiga Ummi ta kalli da bisa alamu yanzu ta fito ban ɗaki dan yin al'wala tace. “Khausar bata zoba”. Cikin jinjina kai Innayi tace. “Bana gaya mikiba, al'adun masarautar ba”. Cikin sanyi Ummi tace. “Toh yanzu muda jibi zamu tafi kuma kenan haka zamu tafi bazamu gantaba?”. Da sauri Innayi tace. “Eh toh bari dai kafin mu tafin zanyiwa Didi mgn in kuma akai abunan dole za'a Abu nan". Take mgnar da kurman baƙi. Hajja Nana ce ta taɓe baki tare da cewa. “Koma menene dai ki jawa jikanki kunne karya karmi jika dan ƙaramace”. Hajia Bunayyah ce ta taɓe baki kana ta juya ta nufi ɗakinsu. A sashin Didi kuwa, koda Lalla Hafsat tazo ta gaya mata Khausar nata kuka, da sauri taje, ga mamakinta, sai suka samu tuni tayi bacci hakanne yasa Didi gyara mata zaman zuwa kwanciya. Suko suka fito falon, Didi kuwa da kanta ta shiga kitchen ta haɗawa Modibbo da Abualeey lunch sai dai ga mamakinsu ba shigoba har akayi sallan la'asar da aka idar ne Didi ke tambaya Abualeey shine yake ce mata yanzuma yana can masallaci. Cikin sanyi tace. “Tun safe ba, bai kuma cin komai ba gashi yanzu har biyar ta kusa”. Cikin kulawa Abualeey yace. “Naso inyi mishi mgn sai kuma na fahimci karatunan da yakeyi ne kaɗai ke ɗan sama mishi nitsuwa, shiyasa ban matsa mishi ba, amman yanzu sarki fada ke cemin ya wuce sashinsu”. Cikin sauri Didi tace. “Yauwa to bari inje insa matarshi ta kai mishi abincin. Moddibo kuwa a hankali yake tafiya cikin wani irin rauni mai haɗe da zafin jiki, ya tura ƙofar falonshi ya shiga. Sai kuma ya kunshe idanunsa domin hawayen da suka cika mishi ido ya hanashi ganin gabanshi. Wasu sabbin hawayene suka biyo bayan waɗanda suka zubo ɗin, wanda har yanzu ya gaza hana kanshi kuka. A hankali ya wuce bedroom kai tsaye ya faɗa Bathroom. Duk da sanyin da aka fara tsulawa alamun yau garin zaiyi sanyi, hakan bai hanashi sakarwar kanshi ruwan sanyi ba. Didi kuwa ta kalli Lalla Hafsat tare da cewa. “Ina ɗiyartawa, na shiga ɗakin na samu bata nan”. “Eh ta farka daga baccin kuma, sai naji tana cewa Rahama tana son zuwa wurin su Ummin”. Da sauri Didi tace. “Yanzu ina take”. “Ta shiga ɗakin Rahama wai zata kirata tazo ta rakata wurinsu”. Da sauri Didi ta kuma cewa. “Toh kada taje kira min ita”. To tace kana ta shiga ɗakin Rahama ta kirata. A tare suka fito, cikin sakin fuska Didi ta kamo hannun Khausar ɗin tare da jawota kusa da ita kana a tausashe tace. “Ɗiyata, kizo ki kaiwa mijinki abinci, kinga tun safe babu abinda yace, sai kuka daya wuni yi. Ki kai mishi abincin kisashi ya ɗanci kafin ya tafi sallan magarib, kada ki bari ya tafi da yunwa kiji ko?”. Cikin sanyi ta gyaɗa kai. Ita kuwa Didi wani ɗan Kekkyawan basket mai masifar kyau da sheƙi wanda ke ɗauke da womers guda biyu sai plate spoon and fork sai kuma wani ɗan Kekkyawan roba mai kama da saƙeƙƙe dake cike da fruits sai kuma goran ruwa mai sanyi a gefe. Komai dai na buƙata na ciki. Cikin kula tace. Kiyi sauri kije kinga biyar har ta gota. Cikin sanyi tace to kana tasa hannunta ta amshi kondon, sai kuma ta ɗan kalli Didi murmushi Didi yayi tare da nuna mata hanya da hannun. A hankali tace. “Didi mu tafi da Rahama”. Cikin kulawa Didi tace. “A'a bari dai Hafsat ta rakaki”. Kai ta gyaɗa alamun to. Ita kuwa Hafsat murmushi tayi kana tayi gaba tare da cewa. “Muje to”. A hankali tabi bayanta, ita kuwa Didi da murmushi ta rakasu. A hankali Hafsat ta tura ƙofar corridor tare da cewa shiga to. Ɗan murmushi tayi tare da cewa. “Toh kiyi gaba”. To tace kana tayi gaba, ita kuma tana biye da ita a baya. Dai-dai lokacin Modibbo kuwa ya fito daga cikin bedroom ɗinsa yana mai zuba wani irin ni'imtaccen ƙamshi mai daɗin shaƙa tattausar jallabiya ce a jikinsa red color sai kuma al'kyabbar da ya ɗaura a samanta fara ƙal mai shara-shara. A hankali ya zauna bisa 2 str dake fuskantar ƙofar shigowa falon, wayarshi dake kan santa table dake gabanshi ya ɗauka. A hankali ya cire pin din wayar. Hotonshi dana J ɗinsa dake fuskanta wayar tashi ya zubawa ido, wasu sabbin hawayene yaji suna zubo mishi wani na korar wani. Karo na forko kenan tun bayan rasuwar Jameel da yaji, bari ya shiga WHATSAPP ɗin kan number'n J ɗinsa yaga irin hirarrakin da sukeyi in kamar ace basa tare. WHATSAPP ɗin ya shiga bayan ya buɗe date inshi na whatsapp ɗin ido ya zubawa kan number'n J ɗinsa da shine a sama. Cikin sauri ya shiga cikin cart ɗin nasu ganin akwai saƙon da bai buɗe ba, cikin tarin mamaki da rauni yake kallon time and date da J ɗinsa ya tura mishi saƙon. A hankali ya motsa lips inshi tare da cewa. “Innalillahi kenan a ranar aka ɗauke min J nane ya turo min saƙon”. Sai kuma yayi sauri yayi playing voice note din da ya gani na tsawo 2 minute and 36 second. Wani irin tsuma ne da kuma kuka mai sautine suka kubce mishi a tare jin kalmar forko da M Jameel ya fara yi mishi a wannan ranar. Wani irin rauni da tawayar zuciya ne sukayi mishi gamayyar data haifar mishi da matsanancin kuka mai haɗe da raunin da zai iyasa wanda ya jishi yin kuka. Dai-dai lokacin kuma Khausar ta tura ƙofar falonshi, bisa umarnin Hafsat dake can bayanta. “Yah Salam”. Shine abinda ya fito kan lips ɗinta ba tare da sanintaba lokacin da taji sautin muryarsa da kuma ganin yadda yasa hannunshi duka biyu ya tallaɓe haɓarsa yanayin wani irin raunataccen kuka mai tsuma zuciya. Cikin wani irin matsanancin rauni ta ƙarasa ciki a hankali. Ta ajiye basket ɗin bisa table ɗin dake gefensa. Cikin raunin murya tace. “Har yanzu kuka kakeyiwa Yah Jameel”. Kamar daga sama yaji sautin muryarta, wanda ya sashi ɗago kanshi tare da kallon fuskarta da fuskarshi da tayi jazir sabida tsananin kuka. Da ƙarfi ya rumtse idanunsa tare dasa hannunsa duka biyu ya kamo hannayeta ya jawota gabanshi. Kanshi ya manna kan cikinta tare dasa hannunsa duka biyu ya zagaye ƙugunta, tare da sakin kukan da ya zarta na forkon. Cikin tausayi, rauni, gamida jinƙai. Khausar tasa hannunta duka biyu ruggume shi. Tare da fashewa da kuka. Dai-dai lokacin kuma Lalla Hafsat ta ɗan turo ƙofar da niyar shigowa. Da sauri ta koma baya tare da jan ƙofar ta rufe sabida ganin yadda ƙanin nata ya ruggume matar tashi gam-gam. Su kuwa cikin falon, cikin wani irin sanyin jiki Khausar ta ɗan sunkuyo kanshi hawayenta na ɗiga bisa kan fuskarshi daya tallabe da hannunta duka biyu. Idonshi dake kwaranyar da hawaye ya buɗe a hankali. Sai kuma ya jawota jikinshi gaba ɗaya ta faɗa kanshi. Ruggumeta yayi tsam a jikinshi tare da cusa kanshi bisa ƙirjinta ya kife kanshi tsakanin Caɓ..... *Masu son Maganin infection da maganin mata, ku marmatso wannan account no in ne naku ta ciki zaku turo kuɗin ku 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, Sai ki turo shaidar biyanki ta WHATSAPP NUMBER'N na 08069423567. akwai sabbin kaya masu zafi suna nan bisa hanya, ki turo kuɗinki a saki cikin lissafi. Kayanen mata masu zafi sadidan daga Chadi akwaisu Garukan daka, gumbunan, Tsumummuka, cida Ciccibi Abodi cida kaza ci da jan nama kwanon ƙasaitacciyar mace biyar sirri, furar mata, gumbar madara Gumbar kolli mai ƙyallin al'khairi gumbar uku al'khairi, gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, gumbar riɗi, garin maɗi garin melɗamhi garin ilanwaddihi garin mallaka, tsumin riɗi tsumin tsirtai tsumin kinfi budurwa, tsumin riɗi, tsumin ta baje Sabaya, matsin maliƙi mai masifar matse mace matsin daɗi har maɗiga, mai ɗan kare kyau. Kullacar sirri al'ajabu shu'umar Humra, da duk sauran kan ƙamshi. Haɗin amarya budurwa ko bazawara haɗin mai jego ko uwar gida, akwaisu Available set ɗinmu hawa hawane akwai manya akwai ƙananan, ƙanan daga 40k ne 35k 30k 25k 20k 15k 10k shine ƙarami haɗina na karshe sai kuma haɗin kwanon ƙasaitacciyar shi 7k ne shine ƙarshen haɗina kenan... Manyan set ɗin kuma daga 50k 60k 70k 80k 90k 100k ke zaki faɗi haɗin nawa kikeso anyi miki kana kimin bayanin yadda kikeso da matsalarki ni kuwa nasan abinda zan haɗa miki, ina araha kam amman ina hana bashi* Labarinfa yanzu ya gama jiƙa. Yayi zaƙi shane kawai naku masu karatu. Idan har kin san baki biyaba to wlh ki biya ki karanta cikin aminci. 1k ne da kacal sis 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA wlh ki biya ki karanta wannan littafin yafi miki salama dan samun shi one by one. By *GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 25* Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Tallah !! Tallah !! Shahararriyar Marubuciyar nan Ikilima Adam (kyauta daga Allah) wacce ta nishadantar daku a littafin ta mai suna *Kanwata* *kaikajawa kanka , *Rai daya janzaki*. yau na sake dawowa domin Domin tallata muku Littafaina mai Suna *(RUDANI )* Da kuma *Makauniyar Shari'a* littafine mai kunshe da Butulci , cin amana ,zagon Kasa , soyayya irin ta gani kasheni , aminci da saura n su basai n'a cika Ku da surutu ba Hausawa sukace Gani yakori ji. Karku Manta *Makauniyar Shari'a* sabon littafi ne mai bibiyar Ma'anar sunan sa. Ya zarce duk littafai na , na baya. RUDANI littafine mai cike da Rudani da ban Al'ajabi , duk wacce kika fi buƙata zaki biya kudin sa Naira ɗari biyar kacal. Farashin kowannen su Naira Dari biyar ne 500 kacal Domin Karin bayani Ku tuntubeni a lambata kamar haka (09069080725 ko Kuma + 22953726162 ) wacce Bata shirya Siya ba kada mu batawa juna lokaci. Domin aikawa da kudi kai tsaye . 3115484026 ikilima Adam first bank Turo shaidar biya akan wannan 09069080725 sai najiku. *LITTAFIN Sakayya dai na kuɗi ne yar uwa ki biya ki karanta cikin aminci da salama ba haƙƙin kowa a kanki 1k ne kacal kudin littafin 0661110170 Gtbank Aisha Aliyu Garkuwa sai ki turo min shaidar biyanki ta wannan number 09097853276 in tura Miki littafin Sakayya ki karanta abinki one by one* Cikin gigitaccen yanayi, yake ƙara cusa kanshi tsankanin caɓɓullenta, tare da rumtse idanunsu da masifan karfi, tare da saki wani raunataccen kuka mai cike da rauni, mai ratsa zuciya da jiki duk wanda yaji. Yayinda gaba ɗaya jikinshi ya saki wani irin karkarwa dake nuni da tsananin ƙuncin da zuciyarsa keci. Wasu irin tagwayen numfarfashi Khausar ta rinƙa sakewa a jere a jere, tamkar zasu fito da zuciyarta waje, wani irin tsuma naman jikinta keyi, tamkar wacce ke cikin dusar ƙanƙara. Wasu irin hawaye masu ɗumi ke kwaranyo mata babu ƙaƙkautawa. Cikin sanyi ta gyara zamanta tare da ɗan kishinɗar da ta bawa Modibbo damar sakewa a jikinta baƙi ɗaya yayi lib. Sai kuma yasa hannunshi ɗaya ya zagaye ƙugunta, yayinda ɗaya hannun kuma ya saƙalo wuyanta, wanda hakanne ya tilasta mata sa hannunta ɗaya bisa wuyanshi, ɗaya hannun kuma ta ɗaura bisa ƙanshi tana ɗan shafawa a hankali tare dayin ƙasa da hannun a hankali ta rumtse idanunta tana mai jin yadda sautin kukanshi ke ratsa jiki da zuciyarta kana yakeyi mata amsakuwa cikin kunnuwanta wani irin tausayinshi takeji yana huda dukkan wani sashi na jikinta yana ratsa zuciyarta. Shi kuwa Modibbo cikin wani irin fitinennen ƙasala yake sakin sautin sassayan kukan. Tare da ƙara lafewa a jikinta. Ji yakeyi duk duniya babu wanda yasan yadda yakeji a ransa da ruhinsa, gani yakeyi dukkan mutanen duniya Basu san ya matsayin abota da shaƙuwarsa da amintakarsa da J ɗinsaba. Gani yake itace kaɗai abokiyar kukanshi, domin ya sani itama J ya ɗauke ta ta musamman a rayuwarsa, wanda hakan yasa itama take nuna Kekkyawan aminci tsakaninta da J ɗinsa. Haka nan ya tsinci kanshi da jin sauƙin da sassauci suyar da zuciyarsa keyi tunda ya lafe a jikinta. Wani irin rauni, kasala, sanyi, mutuwar jiki, haɗida juyewar lamarine ya fara ratsashi. A duk lokacin da yaji ɗumun numfashin ta bisa goshinsa, a hankali ya kara lafewa a jikinta. Tare da ɗan juyo kanshi ya zamana ya kontar da kanshi tsakiyar ƙirjin nata. A hankali ya buɗe idanunsa da sunkayi jazir. Ita kuwa Khausar a hankali take ɗan bubbuga ƙafarɗashi da hannun hagunta, yayinda dama kuma take shafa, kanshi a hankali har zuwa ƙeyarshi, wani irin maraitaccen numfashin mai haɗe da ajiyar zuciya ya sauƙe da karfi lokacin da yaji ta dire kan yatsunta uku a tsakiyar kormin ƙeyarshi tanayi mishi wani irin abu da yafi kama da susa mai haɗe da tausa. Yam-yam haka yaji tsikar jikinsa na miƙewa. A hankali ya kuma buɗe idanunsa. jin ruwan hawayenta dake ɗiga kan goshinsa. Ita kuwa Khausar cikin tsanananin tausayinshi da jin rauni mai yawa. Domin tasan a duniya ko Ummi bazata kai Modibbo ƙuncin zaciya akan rashin M Jameel domin, ita tana da Asma'u da Bashir zata kallesu ta danji sanyi. Moddibo kuwa tasan bayi da kowa a duniya, domin ta sani tunda take dasu bata taɓa ganin Modibbo da wani abokiba fashe M Jameel ba, ta sani kuma bashi da madadin shi, itama ga yadda takeji a rai da zuciyarta inaga shi kuma da M Jameel ya kasance mishi abokin tagwaicinsa, amininsa, ɗan uwansa, abokin shawararsa, abokin hirarsa. Sai kuma ta ɗan sunkuyo kanshi jin ya ɗan zaro hannunshi dake maƙale da ƙungunta, ya kifeshi kan Caɓɓullen ta na hannun dama, wanda nan yake fuskanta. Cikin kuka da sanyi murya can ƙasan maƙoshi tace. “A cikin alƙawuran da nayiwa Yah Jameel, harda hana hawayenka kwaranya, cemin yayi dukkan abinda naga ya saka hawaye, abune mai tsananin ciwo da ƙuna a zuciya. Ya roƙeni da girman zatin Allah kan cewa in zame maka madadinshi. Yace dani dan Allah kada in bari hawayen A.J dinsa su zuba.” Wani irin sabon kuka ne ya subcewa Modibbo domin yana iya jiyo maganar tata can ƙasa sabida yadda kuka ke son danne mgnar. Cikin sanyi ya ɗan ɗago kanshi da jajayen idanunsa dake kwaranyar da hawaye yace. “Nima cemin yayi kada in bari ki zubda hawaye. Cemin yayi ke marainiya ce, injikan maraicinki. Kuma in maida so da shaƙuwarmu gareki, cewa yayi yana da yaƙinin zaki meye min gurbinshi a wurina. Sai kuma ya ɗan kara jawo wuyanta tare da juyawa rigingine, goshinsu ya haɗe wuri ɗaya, cikin Shesh-sheƙan kuka yace. “Shin da gaske zaki iya zame min madadin J ɗina”. Ina zuwa yanzu gaba ɗaya ta gaza mgnar sai kai take gyaɗa mishi da sauri-sauri tare da sa hannunta bisa sajenshi ta fara shafawa a hankali. Shi kuwa Modibbo wasu irin tagwayen numfarfashi masu haɗe da ajiyan zuciya ya fara sauƙewa, tamkar mai shiɗewa. Sai kuma ya juya a kife bisa kanta, tare da jan dogon numfashi ya shaƙi ƙamshin Kulaccar sirri dake jikinta. Wani irin fitinennen kasalane yayi mishi rubdugun da yakeji, ko kwayar idanunsu bazai iya buɗewaba. A hankali ya kife tafukan hannunsa na dama a kan Caɓɓullen dama na hagu a kan na hagu. Cikin wani irin yanayin da shi kanshi bazai tantanceba, yaji ya fara haɗe yatsunsa a hankali yana mai runtsesu da matsa caɓbullan. Yah Salam wani irin fitinennen abune yaji yayi mishi tsirrrrr tun daga tsakiyar kanshi har zuwa kan babbar yatsarsa ta ƙafar dama. Ita kuwa Khausar wani irin gigitaccen abune taji tsarga tsakiyar kwanyarta, wanda yasa ta saki wani irin mataccen sautin da yasa Modibbon jin M ɗinsa yin wani irin masifeffen motsi da tunda yake a tsawon rayuwarsa bai taɓajin yayi irin wannan zalamar ba. Kusa a take jikinsu ya ɗauki karkarwar data sashi komawa lib a jikinta. Domin ji yake kamar abun zai ɗagashi sama ne. Rumtse idanunsu sukayi a tare, sai kuma suka saki numfashin a tare, wani irin fitinennen bacci ne wanda yawan kukane ya jaza musu ya diro musu lokaci guda. A can Side din Didi kuwa, Lalla Hafsat kam ta kasa daina murmushi, ganin hakane Lalla Khadijah ke tambayar ta. “Lfya kuwa kike naga duk jikinki a sanyaye kuma kinata murmushi ke kaɗai”. Juyawa tayi ta kalli Ibarahim dake shigowa sai kuma ta ɗanyi kasa da murya tare da cewa. “Ƙaninki ne Aliyu yake bani tausayi kuma shi yake sani murmushi". Da sauri tace. “Toh akan me?”. A hankali ta ɗan fesar da numfashin tare da cewa. “Yau fa wuni yayi kuka, da rana yazo wurin Didinshi yayi ta kukansa, har yasa matarsa kuka, toh yanzu kuma muna isa fa, ya ƙwaƙume baiwar Allah yana can kuma ya tasata gaba yana kukan mai cike da ban tausayi nasan itama haka zatayi ta kukan”. A hankali tace. “Toh me ya saki murmushi kuma”. Cikin Yar dariya tace. “Yoh yadda ya jawota ya ruggume ta ne kai kace ƙwace mishi ita za'ayi”. Murmushi Lalla Khadijah tare da cewa. “Yoh ai in ya ɗan matsetan zai ɗanji sassauci”. Sai kuma suka kalli Ibrahim dake cewa. “A shafa min mana! Dariyar me kukeyi? bani”. Da sauri Lalla Hafsat tace. “A'a hirar tamuce mata, bata maza ba". Ta ƙare mgnar tana kallon Hakim dake biye da Ibrahim, hannunshi ya miƙa mata alamun su gaisa. Miƙa mishi nata tayi tare da cewa. “Sai yanzu”. Kai ya gyaɗa mata kana ya zauna tsakaninsu nan sukaci gaba da hirarsu ta ƴan uwa, jin an kira sallan magarib ne yasa duk suka watse. A Side din su Ummi Jameel. Bayan sun idar sallan isha'ih ne Ummi ta kalli Asma'u da Dija tare da cewa. “Ku dai tabbatar kun fara kimtsa kayyakinku. Kunga jibin da sassafe jirginmu zai tashi”. Dija ce ta ɗan gyara zama tare da cewa. “Ni kam ma, komai na a shirye yake”. Kai Ummi ta gyada tare da kallon Asma'u da ta ɗan miƙe ƙafa tare da cewa. “Wallahi ni na gaji, Ummi sai gobe in shirya”. Ƙwaffa Ummi tai tare da cewa. “Yoh kadama ki, haɗa ni dai kin san ba haɗa miki zanyi ba”. Murmushi ta ɗan yi tare da juyawa ta kalli Hajja Nana da innayi dake zaune gefe, bisa alamu dai yau ƴan mutuncinne domin ba faɗa sai hira suke ƙus-ƙus suna dariya, bisa alamu tsohuwar ƙawancen ya dawo da zafinsa. “Hajja Nana ke kam ai kina nan ko?”. Hararanta tayi tare da cewa. “Eh ina nan zama daram inma biyanki Yayan naki yayi ki kora masa ni”. Gyara zamanta tayi tare da cewa. “Yoh ai shi ba sai ya biya wani ya kora masa keba, ko mgn ma bazaiyi da body language ɗinsa zai miki fata-fata, dan kin dai san yayana ba kanwar lasa bane”. Da sauri Hajja Nana tace. “Eh wlh tabbas kuwa na sani kam, farin sanima kuwa, amman duk iyayinsa dai ya fitomin da jikata in ganta muyi sallama kafin mu tafi”. Ta ƙare mgnar tana kallon Innayi da murmushi a fuskarta, itama innayi murmushin tayi tare da cewa. “Eh bari muga dai me safiyar gobe zata haifar”. Sai kuma suka ɗan yi dariya suka miƙe, suka nufi falo. Ummi kuwa ɗakinsu Aunty Rukayya ta nufa. Anan wurinsu Modibbo kuwa. Wani irin sassayyan numfashi mai cike da salama aminci gami da nitsuwa Modibbo ke sauƙewa cikin ni'imtaccen baccin da yakeyi wanda bai taɓa yin irinsa ba a tsawon rayuwarsa. Ita kuwa Khausar baccin takeyi amman har lau yatsunta na shafa sajenshi da take masifar so, a hankali hankali take shafawa, tana maijin tsantsin sajen da sulɓin yana maita daɗin shafawa. Sai kuma ta ɗan tura kan yatsun nata, cikin ɗan kwarmin ƙeyarsa tanayin abin ne duk a cikin baccin. Shi kuwa Modibbo can cikin baccin yake juyowa wasu irin abubuwa masu wuyar jumrewa, suna fita daga kan ƴan yatsunta, suna ratsa ƙeyarsa da sajensa yana shiga cikin jiki da zuciyarsa, a hankali farajin wani irin fitinennen yanayi na game ruhinsa, wani irin fitinennen numfashin mai cike da zallar fileeng ya fesar a lokacin da ya gama farkawa daga dogon baccin da sukayi. A hankali ya mirgina kanshi tsakiyar ƙirjinta, sai kuma ya ɗan ɗago kanshi ya kalli fuskarta, baccin takeyi bil haƙki da gsky, yayinda ta longwaɓar da kai bisa kafaɗarta, kana ta ɗan tura baki cikin yanayin shogwaɓar da tasashi jin wani irin harbar jijiyoyin jikinshi, idonshi ya sauƙe kan busheshun hawayenta dake kwance bisa fuskarta. Da sauri ya rumtse idanunsa jin yadda A ɗin shi yayi wani irin zalamemmem mika tare da tsuma. da sauri ya ɗan yunƙura ya zauna, tare dasa hannunsa duka biyu ya dafe kanshi. Lokacin ɗaya ya farajin jikinshi na tsuma ta ciki. Mutsu-mutsun tashin sane ya tada Khausar ɗin, a hankali ta buɗe idanunta da suka ƙara zama kalar bacci, sai kuma ta lumshesu ganin idanun Modibbo cikin nata. Hannunta na dama wanda ta tallabe kanshi dashi, ta ɗan rumtse sai kuma ɗan buɗeshi a hankali tare da miƙar dashi, sabida tsamin da yayi mata, har takeji kamar ba'a jikinta yakeba. Cikin fesar da sassayan numfashi, ya ɗan sa hannunshi ya kamo hannun nata, sai kuma ya ɗan matse yana mai tsareta da rikitattun idanunsa da suka fara ci da wutar sha'awa, murya can ƙasa bisa lips enshi yace. “So sorry ciwo hannu yakeyi?”. Cikin kwaɓe fuska ta tura baki tare da gyaɗa mishi kai, dan sosai hannun ya daskare mata. A hankali taja wani dogon numfashi tare da yarfa ɗaya hannunta tana mai furta. “Ashhhhh zafehhh”. Taja a hankali jin yadda yaja hannun nata. Ya Salam gaba ɗaya jikinsa ya ɗauki karkarwa a fili sabida yadda sautin da ta saki ya hargiza mishi nitsuwa. Wani irin mayataccen kallon yake bin lips inta dashi. Sai kuma ya ɗan fara mammatse hannun tare da naɗeshi kana ya miƙar dashi. Ido ta zubawa hannunsa ganen yadda gaba ɗaya yake rawa. Kusan a tare suka kallo woyoyisu dake bisa stoll ɗin dake gefensu dan ɗan karar da wayarta tayi alamun shigowar saƙo. Da sauri ya zaro idanunsa da suka fara ƙanƙancewa. Ganin time ɗin 10:00 dai na dare. “Yah salam”. Ya fadi a hankali tare da miƙewa tsaye. Sai kuma ya ɗan juyo ya kalleta tare da cewa. “Ya akayi mukayi bacci mai tsawo haka, ƙarfe goma fa”. Cikin miƙe hannun ta ɗan kalli shi sai kuma ta maida dubanta kan waya. Shi kuwa Modibbo cikin mamaki yace. “Baccin awa huɗufa mukayi”. Sai kuma ya ɗan kalleta tare da cewa. “Innalillahi bamuyi sallan magarib da Ishah bafa,”. Ya ƙare mgnar yana yin wani irin fitinennen miƙar da yasa gabban jikinshi bada sautin gat-gat-gatt, tare da ƙara rura wutar fitinar dake dirominshi babu ƙaƙƙautawa. Wani irin fitinennen harbawa tare da miƙawa A ɗinshi tayi wanda har saida ya daga gaban jallabiyar jikinsa. Ita kuwa Khausar jin abinda ya faɗane, ya tuni mata basuyi salla ba yasa ta ɗago kanta da niyar miƙewa, sai kuma tayi saurin rumtse idanunta da masifar ƙarfi. Lokacin da tayi arba da cikekkiyar kafiyarsa dake tsaye tamkar zata hudu Jallabiyar, kar-kar haka jikinta ya dauki rawa. Shi kuwa Modibbo wani irin numfashi ya fesar tare da sunkuyowa ya kalleta, sai kuma yayi maza ya kalli jikinshi ganin yadda ta rumtse idanunta ga jikinta da ke tsuma. Ganin yadda yake miƙene, yasashi saurin matse cinyoyinsa da son ɓoye yanayin da yake ciki. Kana murya a daburce yace. “Tashi muyi salla, Kinga yanzuma lokaci ya ƙure mana”. Jin hakane yasa tayi saurin miƙewa tare da nufar ƙofar falon, tun ma kafin ya rufe bakinsa, cikkn sassarfa take tafiya da alamun rawar jiki da tsoro. Da ido yabi ƙugunta da ke juyawa tamkar zautacce haka ya fara jujjuya kanshi. Tare da juyawa ya nufi bedroom ɗinsa. Ita kuwa Khausar tana shiga ɗakinta, cikin rawan jiki ta zare kayan jikinta, tare da shigewa Bathroom. Ruwan ɗumi ta haɗa tare da shige ciki, tana mai ɗan jan tsaki dan yau tun safe da tayi wanka bata kumaba, shiyasa gaba ɗaya taji, jikin a ɗaure. Numfashin mai sanyi ta shaƙa tare da lumshe idanunta dan daddaɗan ƙamshi turarukan wanka da suka ratsa mata jiki da zuciya. Sai kuma ta ɗan buɗesu, sabida surar jikin Modibbo daya wulgawa ganinta, a hankali tace. “Yah ilahi me hakan kenan”. Sai kuma tayi saurin maida idonta ta lumshe tuno yadda ya ruggumeta, ranar da akayi bikin gabatardashi, a hankali ta fesar da numfashin lokacin da ta fara tuno yadda ya yanke mata farce, da kuma yadda ya rinƙa yi mata da ƙafarshi. Baki ta ɗan tura a hankali tace. “Ɗan neman mgn, haka kawai ranar ya hanani bacci, da yanayi da banma san na menene ba, gashi yauma duk ya dabaibaye min jiki da idanu mutum kamar mai mayen ƙarfe a jikinsa”. Sai kuma ta ɗanyi shiru tuno yadda tsulɓin sajensa yake da ɗadin taɓawa. Kusa tsawo 7 minutes tayi tana jin ɗumin ruwa da ƙamshin na ratsata, kana daga bisani tayi wonka, tare dayin burosh tare da al'wala. Tana fitowa ta ɗan tsane jikinta da towel din dake jikinta, kana ta matso gaban dressing mirror, kuccalar sirri kaɗai ta lakata tare da mulke jikinta baƙi ɗaya dashi, domin Allah ya sani ƙamshisa nayi mata daɗin na fitar hankali. Da sauri-sauri ta zaro wata doguwar riga After dress fari ƙal mai ɗan ratsin yellow. Ta zura a jikinta tare da jan, zip ɗinshi, rolling kanta tayi da ɗan kwalinshi, tare da ƙara fesa jikinta da wani turare mai ni'imtaccen ƙamshi kana ta shimfiɗa Sallah. Magrib ta farayi, tare da yin azkar, tana idarwa, ta kumayi Isha, a hankali ta ɗan miƙe tare dayi shafa'i da wutri. Cikin sanyi ta zaro wata rigar bacci yellow mai ratsin fari fari da akayishi da zanen heart. Rigar mai sulɓice, wace tsawonta iya guiwace. Pant ta saka red color, sai kuma ta zira rigar bacci. Wacce daga samanta duk net ne, kana wuyanta mai fadine, daga gaban rigan kuma igiyoyine a sarƙafe haka yasa ƙirjinta ke a fili. Sai ƙasa kuma dai-dai ƙugun shima net ne mai manyan buluka dan har cibiyarta zaka iya gani, dudu tsawonta da kaɗan ya rufe cinyoyinta. Ɗan kwallin After dress ɗin ta ware ta ɗaure kanta dashi. Sai kuma ta dawo bakin gado ta zauna, tana mai shafa cikinta a fili tace. “Wayyo Mommy na yunwa”. Sai kuma ta ɗan hau bisa gadon da kyau jin yadda cikinta ya bada ƙugin yunwar. sosai takejin yunwar to amman me zataci. tsaki ta ɗan ja a fili tace. “Dama nan na kawo abincin ɗazun nan.” A hankali ta jawo blanket din dake bisa gadon tana fadin. “Bana ma son cin abu mai nauyi yanzu nan, yanzu in mutum yayi garaje in zama katuwa kamar Aunty Lami”. Sai kuma tayi shiru jin kamar ana bubbuga ƙofa. A hankali ta ɗan sauƙo bisa gadon tare da jawo After dress dinan ta zira a jikinta, kana taja igiyar dake tsakiyar ta daure, ba tare da taja zip din ba. Cikin sauri ta fito falon jiyo muryar Rahama na faɗin. “Hello my Aunty kinyi bacci ne?”. Da sauri ta ƙaraso bakin ƙofar tare da buɗe wa. Murmushi tayi ganin Rahama tsaye riƙe da basket a hannunta ido ta lunshs tare da miƙamata basket din cikin alamun ta fara bacci aka tasota tace. “Gashi Didi tace, tun ɗazu take jiranku, baku sauƙo kunyi Dinner ba, har na fara bacci fa ta tadoni dole wai in kawo muku”. Amsar basket din tayu tare da sauƙe numfashi jin daɗi Allah ya sani yunwa na ƙwaƙularta. “Toh ki shigo mana kika tsaya a baki ƙofa”. Cikin ɗan lumshe ido Rahama tace. “No ai zan koma”. Da sauri tace. “Aa dan Allah ki shigo, dama ina tsoro kwana ni ɗaya”. Murmushi Rahama tayi tare da biyo bayanta. Bisa 3 sitter ta kwanta tare da cewa. “Yoh ina mijinki”. Ta ƙare mgnar tana kallon wayarta da kira ya shigo. Ita kuwa Khausar yi tayi kamar bata jitaba, basket ɗin ta aje bisa senter table. Ita kuwa Rahama amsa kiran tayi tana ɗan kashe murya tace. “Hello sweetheart bakayi bacci ba?”. Sai kuma ta kalli Khausar tare da cewa. “Toh ki ɗauka ki kai mishi mana, Didi tace dan Allah kada yayi bacci baiciba. Ke kuma tace kisha yoghurt fruits ɗinan, wai ta lura kamar bakya son cin abinci”. Murmushi Khausar tayi yayinda a ranta kuma cewa tayi. “Tab Didi ai baki sanni bane, toh ni ko ciwo ma ai bai hanani cin abinci”. Ita kuwa Rahama da sauri tace. “Dan Allah dauki ki kai mai kada yayi bacci, in kinzo fita ki kashe min wutan nan”. Kai Khausar ta ɗan juya tare da nufar bedroom da sauri kuma ta juyo jin Rahma na cewa. “Nifa waya nakeson yi ke kuma kina dauke min hankali ki kai mishi mana”. Cikin taɓe baki tace. “Yah Salam kai Rahama wannan naci haka”. Ta ƙare mgnar tare da juyawa ta ɗauki basket ɗin ta nufi falonshi. Tana fita Rahama ta maida ƙofar ta rufe tare da kashe wutan kana ta dawo kan 3 sitter ta kwanta tana maici gaba da yin wayarta. Ita kuwa Khausar a hankali ta shiga falon. Sai kuma ta ɗan tsaya ganin baya ciki. Da alamu tunda ya shiga bai fitoba. Ido ta ɗan jujjuya jiyo sassayan sautin muryarsa yana karanta suratul Mulki. A hankali ta ajiye basket din kusa dana ɗazun, sai muka ta lumshe idanun tare da buɗe su. A hankali ta nufi ƙofar bedroom ɗinsa sabida tunowa ba abinda yaci tun safe, wanda Didi tasa ta kawo mishi ɗazunma gashi ba abinda yaci, . Cikin sanyi ta tura ƙofar a hankali tare da kutsa kanta ciki. “Hhhhhh Wow Yah Salam”. Ta hade mgnar duk wuri ɗaya lokacin da idanunta sukayi arba da ƙasaitaccen ɗakin nasa da fidda wani irin amintaccen ƙamshi da sanyi mai masifar ratsa jiki da zuciya, wanda ya haifar mata da wata iriyar fitinenniyar kasalar datasa ta gaza karasowa ciki. Ido ta zuba mishi hongoshi zaune bisa sallaya ya fuskanci ƙofar ɗakin bisa alama nanne alƙibla, wata tattausar jallabiya ce royal blue mai masifar sheƙice a jikinsa, idonta ta liƙa sumar kansa, da zata iya cewa yaune kacal karo na forko da ta ganshi babu hula, wani irin sheƙi sajensa da gemunsa zuwa gashin kan nasa suke zubawa da ƙelli. Shi kuwa Modibbo a hankali ya ɗan ɗago idanunsa ya kalli ƙofar jin motsi alamun an buɗe ƙofar. A hankali ya lumshe idanunsa jin numfashin sa yayi ƙasa. Sai kuma yayi mata alamu ta shigo mana da hannunsa. A hankali ta kutso kanta cikin dakin. Gefenshi ta ɗan matso tare da ɗan yin ƙasa da kanta. Dai-dai lokacin kuma yazo ƙarshen suratul Mulk ɗin tare da shafawa, sai kuma ya ɗan juyo idanunsa da har yanzu suke a fitine ya kalleta a saman lips enshi yace. “Yah akayi?”. Cikin jin sanyin tayis ɗin na ratsa tafin sawunta da ba takalmi tace. “Didi ce, ta bawa Rahama abinci ta kawo wai dan Allah kaci kafin kayi bacci”. A hankali yasa hannunsa ya shafa cikinsa tare da cewa. “Toh kawo min shi nan”. Toh tace kana ta juya Idanunsa ya liƙa bisa mazaunanta da ke juyawa kasancewar ta daure ƙigunta da igiyar rigar ya ƙara bayyana su. Shyyyhhhhh ya fesar da sautin tare da tanƙwashe sawunshi. Ita kuwa a hankali ta fita. Jim kaɗan ta dawo da basket din duka biyu. Cikin tsareta da ido yace. “duka wannan ya zamuyi dashi”. Tana ajiyewa tace. “Ɗayan na dazune da na kawo maka ka ƙi cine”. Cikin tsareta da ido yace. “Toh ba ke bace kika sani bacci”. Da sauri ta kalleshi sai kuma tace. “Ni ɗin”. Kai ya gyaɗa mata tare da cewa. “Toh zauna ki samin min”. Zaman tayi bisa Carpet ɗin dake shinfide gaban gadon. Sai kuma yace. “Buɗesu mu gani”. Toh tace tare da fara buɗe wanda ta kawo ɗazun. Jolof ɗin Couscous ne mai masifar kyau wanda yaji Vegetables da kifi sai kuma Yan bolls da ya Sha ƙwai sai tururi suke bisa alamu kulilon masu riƙe zafine sosai sai kuma wani Bowl dake dauke da inabi da Apple. A hankali yace. “Rufesu, buɗe wannan mugani”. A hankali ta jawo basket din da Rahama ta kawo yanzu. Kular ta buɗe, wani irin haɗiyar yawu tayi ganin wata iriyar danƙwaleliyar kaza da tasha gashi na musamman sai tururi take zuba, ga Sultan chips dake zageye da ita, wanda yaji Vegetables sai wani irin fitinennen ƙamshi yake zubawa, sai kuma robar dakekken yaji dake gefe bisa Mug din dake cike da yughort fruits wanda yake ta zuba nason sanyi. Plate ta ɗauka, tare da fara kokarin yagar kazar. “Dagoshi duka kawai”. Kai ta ɗago ta kalleshi da alamun duka kuma? Kai ya gyaɗa mata, sanan nesa ta ɗago kazar dake bajewa don tayi lugub ta ajiye tsakiyar plate ɗin kana ta zagayeshi da Sultan chips ɗin kamar yadda take cikin kular fork and knife ta sako mishi gabanshi. Tare da ɗan tura mishi plate ɗin gabanshi. Juyowa yayi da kyau ya fuskanceta kana ya tanƙwashe sawunshi, tare da ɗan tura plate din tsakiyarsu. “Matso muci”. Ya faɗi yana sa fork da knife yana ɗam saluɓe tsokokin, sai kuma ya kalleta jin tana cewa. “Na ƙoshi”. Fuskarsa ya ɗan tsuke tare da cewa “Toh me kikaci?”. A hankali tace. “Bana jin yunwane”. Cikin nazartan yanayinta yace. “Ƙarya kikeyi, kuma kina sane cewa ita ƙarya haramunce, kuma kin dai san duk ƙanƙantar ƙaryar da zakimin zan gane ko”. Shiru tayi tana ɗan wasa da yatsun hannunta ai kam tabbas ƙaryarce ta kuma tuna tabbas yana saurin gano ƙaryarta. Shi kuwa fork yasa mata a gabanta tare da cewa. “Kin dai ga Didi ma fork biyu tasa, dan haka matso muci”. Kai ta kuma jujjuyawa tare da cewa. “Nifa bazan ciba”. Da sauri yace. “Ko ki matso ki ci, ko kuma ki tashi yanzun nan ki shiga Bathroom kiyita kaɗe ɗanwalinki daga nan har asuba”. Cikin tsoro ta zaro ido tare da kallonsa. Girarsa ɗaya ya ɗaga mata tare da cewa. “Yes ba kince a ƙoshe kikeba, ai wanda ya ƙunshi shi aikine ya dace yayi”. Cikin sanyi ta amshi fork ɗin daya miƙa mata. Shi kuwa bismillah yayi ya fara ci, sosai abinci yayi mishi ɗaɗi gashi ba yaji ko kaɗan, kallonta yayi a lokacin ganin yadda take jujjuya fork din yayi a lokacin da ya kai lomata na uku. “Wai meyasa ne kike da taurin kai, kinci kin tsaya kina jujjuya manyan idanu”. A hankali ta kai fork ɗin cikin plate ɗin ta ɗan yagi farar tsokar kazar tare da ɗan haɗawa da chips guda ɗaya. Kana ta ɗago hannunta sai kuma ta tsaya tana jujjuyawa. Gaba ɗaya lamarin a baƙon da ba'a zato yazo mata, wai itace zaune da Yah Modibbo yana cewa suci abinci tare. “Ok kaɗe ɗan kwalin kike so ko?”. Da sauri ta jujjuya kanta ganin yadda ya tsareta da idonsa, yasa ta kai loman bakinta. Sosai yayi mata daɗi ya kuma tada tsohowur yunwar da take ƙwaƙularta. A hankali take sarrafashi a baki kana daga bisani ta haɗiye, cikin jin daɗi ta kalli robar yajin daya miƙo mata. “Amshi kisa yajin kici”. Cikin ɗan sunkuyar da kai ta amsa kana ta buɗe robar tare da baɗa yajin a gabanta. Cikin tsinkewar yawun ta fara ciki. Shima cin yakeyi wanda tuni yaci kusan rabin kazar da Chips din. Goran ruwan dake gefenshi ya dauka ya ɗan sha kana yaci gaba daci. Saida yaci rabin kana, ya janye hannunshi. Sai kuma ya kalleta ganin tun ɗazu data ajiye fork din Bata kuma ɗaukaba gane kallon da yake matane yasa tace. “Na ƙoshi fa”. Kai ya jinnina dan yaga ta ɗanci mai ɗan dama, sai kuma ya ja Mug ɗin nan mai cike da yughort fruits, a ƴan madai-dairan bowl dake cikin basket ɗin ya zuba tare dasa tea spoon a cikin, miƙamata ɗaya yayi kana ya fara shan nasa. Jujjuya tea spoon din tayi, sai kuma ta ɗan ɗiba ta kai bakinta. Wow tace a ranra jin yadda ya wadatu da Banana da kuma Apple tare da inabi sai ɗan gogeghiyar kwakwa, ga gardin Yughort da madarar gongoni. Kallonshi tayi ganin ya gama shanye nashi ya aje bowl din sai kuma ta kalli natan ga mamakinta itama ta shanye, Mug din ya miƙata, tare da cewa. “Sha da kyau ƙarbi wannan ɗinma”. Ai kam ba musu ta ƙarɓa tana ɗan tura baki Allah ya sani bazata iya barin shiba. Juyewa tayi kana ta fara sha. Sassayan gyatsa tayi tare da gyara zamanta. Shi kuwa Modibbo dake cije da lips in na ƙasa yana maiyi mata wani irin kallan mayata yana mai jin zuciyarsa na raɗa mishi gudurin tabbatar da aurenshi, Allah ya sani bazai iya jumrewa abinda yakeji ba, yanajin muradin tabbatar da ita a matsayin matar da J ɗinsa yayi mishi zaɓi haka nan yakeji bazai iya jumre wannan yanayin na yau ɗinba. Ita kuwa tattare plete din tayi da Bowl din ta zuba a basket ɗin kana ta yunƙura tare da miƙewa dasu a hannunta ta nufi ƙofar fita. A hankali yace. “Ki kawo min phones ɗina”. Toh tace kana ta fice, jim kaɗan kuma ta shigo, tare da miƙa mishi woyinsa da hannunta na dama yayinda ta maida hannun hagunta kuma baya. Amsa yayi tare da cewa. “Bani wanda kika ɓoyen”. Cikin kwaɓe fuska tace. “Waya tace fa”. Ido ya zuba mata cikin subcewar mgnar ya tsinci kansa da faɗin. “Dake da wayar ai duk nawa ne”. Baki ta ɗan tura tare da ƙara maƙe hannun a bayanta. Miƙewa tsaye yayi tare da cewa. “Baneeyhh”. Da sauri ta miƙa mishi tare da ɗan jan baya ganin yadda ya matsota. Amsar wayar tata yayi tare da ajesu kan bed side drower, kana yace. “Shiga nan kiyi al'wala kizo”. Ya ƙare mgnar yana nuna mata Bathroom inshi. Cikin sauri tace. “Nayi sallah fa”. Fuska ya kauda gefe tare da cewa. “Na sani ai kije kiyi al'wala nace ko”. Kai ta ɗan langwaɓar cikin rashin fahimtar manufarsa tace. “Ina da al'wala”. Kai ya gyaɗa kana yace. “Ok to shiga ki kuskure bakinki”. Toh tace kana ta shiga Bathroom ɗin. Shi kuwa ƙofar bedroom ɗin yaje ya rufe tare da zare key ɗin yasa a aljihunsa. Tana fita shima ya shiga ya sabunta al'wala. Yana fitowa ya ƙara fesa turaren wanda al'adarsa ce in dai zaiyi salla sai ya fesa turare. Kan salla ya tsaya tare da cewa. “Bismillah”. Kai ta ɗan jujjuya tare da cewa. “Banda hijabi”. Da yatsarsa ya nuna mata gyalen after dress din jikinta tare da cewa. “Ki rufu dashi”. “Toh ai ni nayi salla ma fa”. Cikin kauda kai yace. “Eh na sani ai zamu ƙara ne dan samu lada mai yawa, ko bakya son ƙarin ladan?”. Kai ta ɗan jinjina kana tace. “Ina so mana”. Da hannun ya nuna mata alamun to muyi salla. Toh kawai tace kana ta dawo bayanshi kaɗan. Tsayuwarsa ya gyara kana ya tada iƙama. Nafila sukayi raka'a biyu. Bayan sun sallamene ya ɗanyi tasbi, yayinda ita kuma take karanta Addu'o'i kwanciya bacci a lissafinta daga ta koma ɗakinta sai kwanci. A hankali ya juyo gareta wanda hakan yasa suka kasance gab da juna, kusan a tare zuƙatansu ke bugawa, da sauri ta ɗan ja da baya. Shi kuwa Modibbo cikin nitsuwa ya ɗan kauda kanshi tare da ƙara matsota har guiwowinsu na gogan juna, ganin tana kuma ƙoƙarin matssawane ya ɗan juya fuska ba sauƙi kuma ba zafi yace. “Tsaya mana”. Ya ƙare mgnar tare da ɗaga hannunshi na dama tare da ɗaurawa kan goshinta zuwa saman kanta kaɗan ya riƙe da babbar yatsarsa na kan jijinyan gefen goshinta na dama sai kuma yatsarsa ta tsakiya dake kan jijiyar kanta na hagu. “Hhhhhhhm”. Ta fidda sautin daga ƙasan zuciyarta sabida wani irin yam taji tsikar jikinta da zuciyarta sun amsa a tare. Shi kuwa Modibbo lumshe idanunsa yayi sabida yadda yaji jijiyar goshinta na harbawa haka yaji A ɗinsa ya harba da masifarƙafi hankali ya fara karanta Addu'ar da Manzon Allah ya koyarwa maza danyi a dararen forkonsu. *“Allahumma inni As'aluka min khairi ha wa khaira ma jabaltaha alaihi, wa a uuzu bika min sharri ha wa sharra ma jabaltaha alaihi".* Ma'ana "Ya Allah ina roƙon ka Al'khairin ta, da Al'khairin da ka Halicce ta akan shi. Kuma ina neman tsarin ka daga Sharrin ta, da kuma sharrin da ka Halicce ta da shi ko akan shi. Amfanin Addu'ar Idan ka yi ta. Allah zai cike Soyayyar da ke tsakanin ku 100%. Zai tsare Shaiɗanu da Miyagu daga cutar da zaman Auren ka da ita da sauran su... *Iyaye muke koyawa yayanmu maza ita musamman in sun tasa dan tana da mahimmanci a rayuwar aure kuma mazan ba kowa ya iya ba* A hankali ya koma baya kaɗan ya jingina da jikin gadon,. A hankali ya buɗe idanunsa da ke lumshe tare dasa hannunsa ya ɗan jawo bowl ɗin fruits din dake gefenshi sai kuma ya ɗan kalleta ganin alamun zata miƙe yace. “Ina zakije?”. “Zan tafi in kwanta bacci nakeji”. “Zo ki zauna kiyi karatu tukuna inji bitar haddarki”. Da sauri tace. “Ai ina muraja'a a gida”. Ba tare da ya kalletaba yasa hannunsa na dama ya riƙo hannunta tare da jawota, dole ta zauna gefen damanshi. Shi kuwa Modibbo a hankali ya ɗan murza tafin hannuntan dake cikin nasa kana a hankali yace. “Bismillah kiyi muji”. Ɗan sunkuyar da kai tayi kana tace. “Nifa bacci nakeji”. Matse hanun nata yayi da ɗan ƙarfi har saida ta ɗanyi ƙara. Hararanta ya ɗan yi tare da cewa. “Yaushe makika tashi a bacci, baccin awa huɗu cib fa kikayi, dan haka ba bacci ba kam sai dai ko tunda kuka gama makaranta kin daina muraja'a ko? Shiyasa kike tsoron yi”. Da sauri tace. “Wlh inayi fa”. “Toh kiyi mu ji, in kin bata ki ƙwana kaɗe ɗankalinki”. Kai ta gyaɗa alamun gamsuwa kana tace. “Wacce surar zanyi maka?”. Yana ɗan matse cinyoyinsa yace. “Suratul Khaf”. Cikin sauƙe numfashi ta ɗan yi gyaran murya tare da yin basmala kana ta fara jam ayoyin”. Wani irin amintaccen nitsuwa salama haɗida shauƙi mai zafine ya fara ziraro mishi, wanda hakan yasa ya ɗan ƙara matsota da kyau, ita kuwa cikin fesar da numfashi taci gaba da kawo aya ta uku. “مكشين فيه ابدا. Sai kuma ta ɗan yi shiru tare da jan numfashi, tana mai jin wani irin fitunannun abubuwa da idanunsa ke cusawa nata idanun da ya tsare da kallo, cikin fuzgar numfashi taci gaba da aya ta huɗu. shi kuwa a hankali ya fara cusa hannunshi cikin hannun rigar ta, wanda haka yasa ta yunƙura da ƙarfi, ta miƙe tare da nufar ƙofar da ɗan sassarfa. Cikin wani irin rawan jiki ya miƙe tsaye tare da bin bayanta. Cikin sauri ta juyo tana kallonshi lokacin da ta isa bakin ƙofar da taja da karfi dan buɗewa, jinsa a garƙamene ya sata zuba mishi idanu. Shi kuwa a hankali yake takowa yana nufin gareta, wanda hakanne yasa ita kuma fara ja da baya da baya. A hankali ya ƙaraso gaba da ita, sai kuma ya ƙara taku biyu zuwa uku sai ya zama, babu sauran rogowar fili tsakaninsu, cikin wani irin baƙon yanayin da zuciyarsa ke cusa masa da kuma gaza yiwa zuciyarsa da gangarjikinsa tawaye, ya sa hannushi na dama ya zagayo ƙugunta tare da jawota ya ruggume ta a jikinsa. A tare suka sauƙe numfashi ita na tsiro shi kuma na tsananin jin tafasar jini sha'awa. sai kuma ya ɗan sunkuyo da kanshi, cikin wani irin fitinennen yanayi yake shaƙan ƙamshin fitinennen kulaccar sirri dake hautsina mishi nitsuwa da kauda haƙurinsa. cusa kanshi yayi tsakanin wuyanta da kafaɗarta. Shuuuuuhhhh". Yaja numfashi sai kuma ya ɗan sa hannunsa na hagu ya ja igiyar dake ɗaure akan ƙugunta daya taimakawa riga. Da sauri ta rufe idanunta jiki da murya na rawa tace. “Hhhjjj Uhhmmmmm zan tafi”. A hankali ya ɗan sa hannunsa bisa kafaɗunta tare da ware wuyan rigar ya fara yin ƙasa dashi. Yah Salam. Shine abinda ya furta a saman lips enshi lokacin da yaji santsi da sulɓin fatar jikinta haɗida taushinsa da yasa jikinsa saki wani irin gigitaccen kerma murya can cikin naƙoshinsa yace. “Ih hiii in inaha Zaki tafi, da yafi ɗakin mijinki”. Sai kuma ya ƙara murza rigar da kyau yayi kasa dashi har zuwa kan cikinta. Ita kuwa Khausar idanu ta zazzaro da iyakar iyawarta da mgnar zuci. Shin Modibbo lfya yake kuwa, yasan me yakeyi kuwa. Jikinta ya tsananta rawane a lokacin da taji yana murza after dress ɗin yana ƙara yin ƙasa dashi da ƙarfi ta rumtse idanunta lokacin da taji rigar ta sule sulub tayi ƙasa. Ƙanƙame jikinta tayi tare da cewa. “Innalillah Malam ka cire min rigata”. Cikin gigitaccan yanayi ya ƙara sunkuyowa tare da cusa kanshi tsankanin wuyanta, yana mai zura... *Dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn, masu cewa wai sun goda suga number'n nayine, ko kuma a'a bari dai in na shirya zan sake miki mgn, ko kuma yanzu dai kuɗin bai cikaba tukun sai sun cika, ko kuma a wanne gari kike, kai munyi nisa, toh in ba iyayiba ai duk nisan state da kike ba ruwan mota ba inda bazai kai mikiba, nake turawa ƴan ƙasashen wajema. Kuyiwa Allah da Manzonsa in dai in kinsan Baki shirya sayan kaya ba ku daina min mgnar ku bari sai kun shirya,kada kizo ki ɓata min lokaci a banza, wlh ni na tsani harkar karanta, duk bayani na gamayi in dai saya zakiyi ga kuɗin kaya ga account no ga numberta ai sai ki biya kawai kafin kimin mgn. Tunda dai ga alamominshi da duk illar da yakeyi na faɗi in kina dashi faƙat in babu kada ki wani zo kice min bayani dan ko kinzo iya bayanin da zan miki kenan* in dai kayan mata kikeso ko na infection ta wannan number zakimin mhn 08069423567 Alamomin infection sune kamar haka. Rashin sha'awa. Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma saduwa, da dai sauran abubudann ban lissafa. Sune manyan alamomin infection. Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi. Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin da kwaranya, zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa. KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin chronic infection ne yar uwa. INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai Maganin na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa kana dole ki nace masa da maganin set ɗin na 10k ne kuma maganin kala biyarne nasha da kala uku na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin dai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da baku iya bada tarbiyaba. Saboda yamayin garin yasa ina raba rabin set ɗin in sa miki komai rabi-rabi 5k amman set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 08069423567 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA. By *GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 26* Na *Aysha Aliyu Garkuwa* *Dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn, masu cewa wai sun goda suga number'n nayine, ko kuma a'a bari dai in na shirya zan sake miki mgn, ko kuma yanzu dai kuɗin bai cikaba tukun sai sun cika, ko kuma a wanne gari kike, kai munyi nisa, toh in ba iyayiba ai duk nisan state da kike ba ruwan mota ba inda bazai kai mikiba, nake turawa ƴan ƙasashen wajema. Kuyiwa Allah da Manzonsa in dai in kinsan Baki shirya sayan kaya ba ku daina min mgnar ku bari sai kun shirya,kada kizo ki ɓata min lokaci a banza, wlh ni na tsani harkar karanta, duk bayani na gamayi in dai saya zakiyi ga kuɗin kaya ga account no ga numberta ai sai ki biya kawai kafin kimin mgn. Tunda dai ga alamominshi da duk illar da yakeyi na faɗi in kina dashi faƙat in babu kada ki wani zo kice min bayani dan ko kinzo iya bayanin da zan miki kenan* _indai maganin mata kikeso ko mgnin infection ko kuma kayan ƙamshi su turarukan wuta humra kulacca to ta wannan number zakiyi min mgn a WhatsApp 08069423567 shine na masu sayan kaya_ Alamomin infection sune kamar haka. Rashin sha'awa. Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma saduwa, da dai sauran abubudann ban lissafa. Sune manyan alamomin infection. Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi. Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin da kwaranya, zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa. KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin chronic infection ne yar uwa. INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai Maganin na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa kana dole ki nace masa da maganin set ɗin na 10k ne kuma maganin kala biyarne nasha da kala uku na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin dai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da baku iya bada tarbiyaba. Saboda yamayin garin yasa ina raba rabin set ɗin in sa miki komai rabi-rabi 5k amman set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 08069423567 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA. *Littafin Sakayya dai na kuɗi ne in dai har kinaso to ki biya ki karanta cikin aminci da salama 1k ne kacal 0661110170 Gtbank Aisha Aliyu Garkuwa sai ki turo min shaidar biyanki ta wannan number 09097853276, in tura Miki ki karanta abinki salamun salaman, ba haƙƙina a kanki dan in dai baki biya ba kika karanta to na satane kuma na sata na Allah ya isa ne ato* 23 idanunsa dake zazzago da wutar fitina ya zira cikin, tsakanin igiyoyin dake sarƙafe dai-dai kan ƙirjinta, hannunsa na dama ya ɗan ɗago tare dayi mishi masauƙi kan igiyoyin. Zuwa yanzu gaba ɗaya jikin Khausar karkarwa yake tamkar mazari ta wani zazzaro idanunta kamar zasu faɗu ƙasa sabida tsanananin kaduwa. Shi kuwa Modibbo na mijin duniya, a hankali ya cilla igiyar rigar tata bisa kan gado, sai kuma ya ɗan fara cusa yatsunshi tsakankanin sarƙafaffun igiyo, wanda cikin hakanne yaji yayi karo da caɓɓullenta dinta na gefen hagu. Wani sabon gigitaccen kemar da ta ingiza A ɗinsa yayi miƙewar yan bori. Ne ya sashi saurin ruggumeta tsam a jikinta. Cikin rawan jiki da sauri jin sawunshi na shirin butulcewa ɗaukar nauyinshi gangar jikinsa ne yasashi direta kan gado tare da sa kanta bisa pillow Wanda ya ɗan zarta kaɗan dan har bayanta na kan pillow haka yasa wuyanta miƙewa. Wasu irin tagwayen numfarfashi tsoro masu haɗe da gigita Khausar ta fara sauƙewa kai kace zata samu da tsananin ƙarfi ta rumtse idanunta lokacin da taga Modibbo yayi mata runmfa, ƙara maida numfashin tayi da karfi wanda yasa ƙirjinta yin up and down. Cikin salo mai haɗe da ficewar tunani, Modibbo ya manna bakinshi kan wuyanta, a hankali ya zaro harshensa tare da mannashi kan forkon wuyanta yana mai lasa yana sama dashi har kan habarta, sai kuma ya fara yi mata wasu hot kiss masu sauti. Scht! Schtttt da sauri ta juya kanta gefen hagu. Sai kuma tayi maza ta juyashi gefen dama jin ya maida kanshi gefen hagun. Kar-kar haka take karkarwa da numfashin wani na korar wani. Shi kuwa Modibbo cikin tafiya duniyar da ya daɗe yana fatar rissarta da samun ziyaryarta, yaja igiar gaban rigar baccin ta da karfi. Ai kuwa sai gashi gaba ɗaya ta ware ƙirjinta ya fito fili. Caɓɓullenta tade cike pam sun na tsaye cirko-cirko suna zuba wani irin fitinennen shekine yayi wa kallon Ra'anul ayn. Wani irin sauti mai kashe jiki da zuciya ya saki lokacin da yayiwa hannunyensa Kekkyawan masauƙi a kan caɓɓullen nata da taɓasu yasa numfashinsa ɗaukewa. Ita kuwa Khausar cikin wani irin gigitaccen yanayi ta yunƙura da karfi, sai kuma ta koma lip jin yadda ya maida ita da ƙarfi ya danneta da faffaɗan ƙirjinsa. Cikin tsananin ruɗu da tsoro tace. “Innalillahi Malam me haka, me zakayi min?". Can sama yake iya jiyo murya tata, haka yasa cikin rawan murya yace. “Abinda kikayi min alƙawarin cewa ranar Laraba zaki bani, shi nakeso ki bani”. Cikin tsoro tace. “Ni kuma? yaushe nayi maka alƙawarin”. Yanayiwa cɓɓtl ziraya na musamman yace. “Ke mana, haka kika cemin cikin mafarkina”. A hankali tayi wani irin fitinennen miƙa mai haɗe da kasala gami da mutuwar jiki, sabida jin yadda yake sarrafa mata ƙirjinta ya fara sauƙo mata da wasu sabbin ministoci fitina. A hankali ta cusa yatsunta cikin sumar kanshi lokacin da taji ya manne lips enshi da nata. inabin da tun ɗazu ya sasu cikin bakinshi ya ɗan. gyarawa zama sai kuma ya dawo da hannunsa sama ya tallaɓe kanta, a hankali ta buɗe idanunta lokacin da taji ya cusa harshensa cikin bakinta, yana juyawa tare da ɗan murza mata inabin kan harshenta cikin wani irin salo mai masifar gigitarwa da gusar da nutsuwa ta saki sautin Ashhhhhhh. Ta furta da ƙarfi cikin wata kasalalliyar murya mai cike amsar sabbin saƙonninsa ta kai harshenta da nufin kama inabin da takejin yana murza mata bisa harshen. Cikin sauri ya kauda inabin wanda haka yasa cikin akasi tayiwa tattausan harshensa wani irin amintaccen kamu mai gigita tunani, laushin sa da sanyin gami da garɗin ruwan inabin da ya ɗan gasa ne yasa tayi mishi wani irin fitinennen laluma da fara tsotsa tamkar wacce ta samu lollypop. A tare suka matse jikinsu sabida ni'imtaccen ƙamshi da sanyi da yayi musu cikekken ƙawanya. Wani irin raunataccen numfashin mai shirin fidda hayyaci Modibbo yana tare da ƙara tallabe kanta da kyau, cikin salon ƙwarewa da alamun laƙanta da kuma karantar yadda ake sarrafa mace ya sakar mata ragamar rayuwarsa. Ita kam Khausar kissing ɗin shi take tamkar zata haɗiye harshen nasa, yayin da shi kuwa yake ɗan ƙara gasan ruwan inabin yana ɗan biyo harcensa tana laluma da tsotsa ta haɗiye. Uhmmmmmmm, hmhyyyyy shhyyyyyyy. Shine abinda yake fiddawa daga cikin zuciyarsa a jere a jere kuma, ji yake yadda take zuƙan harshensa haka M yake ƙara haɓaka da bayyana matsananciyar zalamarsa. Ita kuwa Khausar wani irin fitinennen runguma tayi mishi sabida jin yadda wani abu ke mata yawo cikin mararata tamkar ana zira mata wani abu mai ƙaiƙayine. Yayin da bakin Caɓɓulenta suka fara yi mata wani irin fitinennen ƙaikayi. Shhhhyyyyyyt!!!Ashhhhh Taja sautin da karfi kamar numfashinta na shirin barin gangar jikinta. Lokacin da taji ya janye harshensa. Sai kuma tayi sauri riƙo hanunsa tare da ɗaurawa kan karjinta. Shi kuwa Modibbo shu'umin na miji, hannunshi ya ɗan janye tare da maidashi gefe da gefen cikinta ya fara yi mata tafiyar tsutsa mai tafiya da nutsuwa, yanayi yana murza rigar jikinta har yayi nasarar cireta baƙi ɗaya Cikin ƙarfi ta rumtse idanunta sabida wani irin mayataccen ƙaiƙayi mai masifar nacin da taji asaman Caɓɓulenta suna ƙarayi. Cikin wata irin yar raunatacciyar murya ta saki wani irin maraitaccen kuka tare da cewa. “Malam”. Wani makirin murmushi yayi fahimtar yarinyar ta fara muradinsa kusantar wani sashinta ne yasa a hankali ya ɗan sunkuyo kanshi dai-dai kunnenta murya a narke yace. “Yah akayi?”. Wani irin saurin juyawa gareshi tayi tare da cewa. “Ƙaiƙayi”. Ta ƙare mgnar tana matse jikinta, shi kuwa Modibbo cikin tsuma da jikinsa keyi ya sunkuyo kanta cikin tsanananin ƙwarewa da iya birkita lissafin duk wata lafiyayiyar mace yayi mata magana cikin raɗa. “Meh ya yake miki ƙaiƙayin”. Cikin wani irin azabebben yanayi na tsananin buƙata ta jawo hannunshi a hankali ta ɗaura kan ƙirjinta kana cikin sanyi tace. “Nan ne”. Ta ƙare mgnar da ita kanta bata san iya adadin yadda takejin abubuwa na wanzuwa a jikinta abubuwan da tunda suka fara ɗirka mata Ingantattun magunguna da aka saya mata wurin AYSHA ALIYU GARKUWA, lokata da dama suna ziyaryan tata, Amman na yau yafi na duk lokutan baya domin na yau mai fidda hayyacine. Shi kuwa Modibbo a hankali ya janye hannunshi zuwa kan lafeffen cikinta cikin hudar cibiyarta ya ziyara ƴar ƙaramar yatsarshi yayin da sauran yatsun kuma yakeyi mata wani irin fitinennen tausa bisa mararta. Sai kuma ya sunkuyo kanta a hankali yace. “Nan ne yake miki ƙaiƙaiyi?”. Cikin jujjuya kai da murza sawunta Muryanta a narke tace. “Ƙirji nane fa yake ƙaiƙayin”. lip ɗinta ya ɗan lasa kana ya kalleta ido cikin ido murya can ƙasa hankali ya furta. “ In ƙaiƙaiya miki ne?”. Kai ta rinƙa gyaɗa mishi tare da cewa. “Shyyuuut ehhhyy”. cikin wani irin fitinennen yanayi A ɗinsa yayi jiki na rawa yasa hannunsa ya kamo ƙasan jallabiyar sa tare da zarewa ya cillashi gefe ya rage gashi sai farin boxes sa dake zuba ƙamshi. Wani irin fitinennen numfashin ya kuma fesarwa a karo na barkatai sabida yadda sanyin A.C da kuma sanyin garin ya ratsashi. A hankali ya kife tafin Hannunshi na dama kan caɓullenta na hagu wani irin zillo tayi lokacin da taji yayiwa Saman ƙirjinta wani irin amintaccen sallama, zir-zir taji wani abu na ratsata. “Oohhh”. Ta faɗa da ƙarfi lokacin da taji ya manna bakinshi kan ɗaya cɓl nata. Far-far haka jikinta ya tsananta rawa, yayin da zuciyarta kuma ya fara bada sautin Dib-dib cusa hannunta tayi cikin sumar kanshi tare da farayi mishi wani irin cakuɗa mai gigita lissafin duk wanda aka yiwa... Shhhhyyyyyyt uhmmmm sune sautin dake tashi a tsakaninsu. Musamman Modibbo so yake ya buɗe idanunsa amman ji yake sun mishi nauyi, ita kuwa Khausar ahankali ta fara magana cikin Shesh-sheƙan fitinar da yake sauƙar mata. “M.... AMa... Mal. Mal”. Ina ta gaza faɗan abinda take son faɗan saboda yanda muryanta ya shaƙe... A gigice ya taso zaune. Da sauri ta biyoshi tallaɓeta yayi tare dasa hannunsa ya fara murza boxes ɗinsa dan jin yanda A ɗinsa yayi masifar bayyana larurarsa. Kasan cewar a zaune suke bata fahimci yanayi da yake cikiba, ta dai jin fatarta ta manne da fatarsa. Shi kuwa Modibbo cikin fitar hayyaci jin yau shine a manne jikin da yake cike da muradi tsawon shekaru,yasa hannunshi ya kamo nata tare da ɗaurawa bisa..ɗinsa dake ta zalama. Wani irin gigitaccen ƙara ta saki da kasalalelliyar muryar ta mai ƙara ingizashi tace. “Malam! Mahalam Mhhhaalam”. Sai kuma ya kwantar da ita tare da ɗan ronƙofowa kanta, a hankali ya manna hannunshi bisa mararta. “Shyyhhhhhjyyyo". Ya saki makirin sauti mai ɗauke da sarƙewar numfashin lokacin da yaji hannunshi na kan wani tattausan... Mai santsi da sulɓi, haka yasa bai san lokacin da ya fara murza pant ɗin ba. Cikin sauri ta riƙo hannunsa tare da tasowa murya na rawa tace. “Innalillahi Malam ka bari”. Cikin muryar da bata taɓa zato ko tsammanin ɗan adam nada irinshi ba yace. “Noo *Minha Vidaa* kii bar mijinki ya raɓeki, ki samu lada kada ki juya min baya kin san ba kyau ko ai”. Cikin sauri tace. “Toh me zakayi min?”. Cikin fesar da wani irin raunataccen numfashiyace. “Minha zan kusanceki ne, ki aminci ki bani kyautar budurcinki ki kwana cikin amincin Allah da yardar mijinki,”. Zuwa yanzu kam tsoron ya fara kauda duk wani feelings din daya sakar mata cikin sarƙewar murya tace. “Wallahi ina tsoro kayi haƙuri”. Ta ƙare mgnar tana ƙoƙarin juya mishi baya. Hannunta ya kamo tare da ɗaurawa bisa kafiyarsa. Tare da haɗewa da hannunsa ya matsa matse murya na karkarwa yace. “Kada ki juya min baya in dai bakya son fushin Allah, ai kin san muddin mace ta juyawa mijinta baya bada izininsa ba, tayi laifi, in kuma kikayi min laifi na kwana da fushinki kin san cikin fushin Allah da tsinuwarsa data mala'iku zaki kwana ko?". Wuru-wuru ta farayi da idanunta da suka sake girma suka cika da tsoro kai kace ranta yace ta bashi. Shi kuwa Modibbo cikin wani irin yanayi na kiɗima yake ƙara shigewa jikinta. Cikin rawan murya tace. “Kayi haƙuri, ka barni mana bazan iya juran wannan al'amarin ba Yah Mu'allim lamarin yamin nauyi”. Shi kuwa Modibbo cikin yana yin da bazai iya jumrewa ba yace. “Me zan bari?,in bar haƙƙina a kanki zaki iya dakon zunubin?”. Murya cike da rauni tace. “Ka yafe min”. Cikin sanyi da hikimar ƙara rikitata yace. “Bazan iya yafewa ba Minha vidaa, sai dai in zakiyi dakon zunubin”. Cikin rawan murya tace. “Bazan iyaba”. Zameta yayi ya kwantar da ita kana murya can ƙasa yace. "Ni kuma J ya bani tabbacin nagartarki da biyayyarki, banyi zaton tirjiyar samun haƙƙina a kanki ba, ko baki san inada haƙƙi a kanki bane?". Kuka mai cike da rauni da tsoron abinda bata taɓa fuskanta ba ta farayi a hankali, tayi mgna cikin rauni tace. “Na sani” A hankali ya miƙo hannunsa, ya kamo hannunta ya jawota jikinsa. Wani irin rugugi akayi mai ƙarfi, tare da walƙi mai jan haske wanda ke nuni da hadarine ya gama gangami a garin. Cikin tsoro da razana ta faɗa jikinsa tare da rungumeshi gam-gam, ɓarin da jikinta keyi ya tsananta. Shi kuwa Modibbo wani irin lumshe idonsa yayi kana yasa tafin hannunsa duka biyu ya tallabo fuskarka, goshinsu ya haɗe wuri ɗaya, tsinin hancinsa ya goga kan nata tsinin hancin. A hankali yace. “Na gama gamsuwa cewa duk duniya, kece sirrina. Dole ki zamo suturata, kamar yadda nima zan zama suturarki, kamar yadda Allah (S.W.A) ya fadi”. Ya ƙarashe mgnar yana manna Bakinshi da nata, lips ɗin ta duka biyu ya ɗan kamo ya tsotsa a hankali. sannan ya sake, kiss ya manna mata a goshi kana ya manna mata a tsakanin wuyanta da kafaɗarta, harshensa ya zaro ya manna bisa wuyanta yana ɗan lasawa, tare dasa hannunsa yana murza ƙirjinta da ankilta Caɓɓullenta. hannunshi yasa ya kwantar da ita, kar-kar haka yaji jikinta na rawa, hannunshi yasa ya danna wani abu dake jikin gadon. Sai ga wani tattausan labule fari ƙall ya sauƙo daga saman rumfar gadon, yayi wa gadon ƙawanya wanda yasa duhu mamaye su. A hankali ya ronƙofo kanta, cikin sanyi murya can ƙasa yace. “Meyasa jikinki keyin rawa?”. Cikin rawan murya tasa hannu ta riƙo damatsan hannunsa a hankali tace. “Tsoro nakeji Yah Mu'allim ina jin tsoron”. Kanshi ya maida bisa lafeffen cikinta, cikin hudan cibiyarta ya zira harshensa, da sauri ta rumtse idanunta sabida wani irin masifeffen daɗin da taji yana ratsawa cikin hudan cibiyarta sai dai tsoronta kuma ƙara hauhawa yakeyi. Hannunsa ya miƙa ya ɗaurasu kan ƙirjin ta. yatsunta ta cusa cikin sumar kanshi, tare da fidda sassanyan sauti. “Ahhhhhhh Umhhhhh”. Zaro harshensa yayi kana ya fara lasan fatar cikinta tare da kissing cikin. har zuwa sama. A hankali ta buɗe bakinta sai kuma ta kasa yin magana saboda, yadda ya zura harshensa cikin bakinta. Wani irin fitinenne kiss tongue to tongue yake yi mata mai, rikitarwa. Hannunshi yasa bisa ƙirjinta ɗin ta yanayi mata wani darasi na musamman kanta ta fara jujjuyawa. A hankali ya zare harshensa ya dawo dashi bisa ƙirjinta, harshensa ya manna kan. ɗin ta ya, ya fara yi mata wani irin yanayi mai rikitarwa. Wani irin fitinenne yanayi yaji jikinsa nayi tare da bayyana tsananin muradinsa, tamkar zai kasance da babu. Hannunsa ɗaya kuma yana kan ɗaya kirjinta. Yana matsawa, gaba ɗaya ya gigitata, ya hautsuna mata lissafi, jikinta yayi weak sai tsuma da yakeyi. A hankali yayi ƙasa da hannunshi yana shafa cikinta har zuwa kan mararta. wani irin zillo tayi tare da buɗe baki tace. “Washhhhh, haahhyyyy”. Da sauri yayi sama da hannunshi yatsarshi ya zira mata cikin bakinta. Wani irin cabke yatsar tayi ta fara tsotsa sabida yadda ya rikita mata, lissafi. A hankali yake murza jikinta daga sama. Yanayin ƙasa. A hankali yake shafa ta, yanayi mata wani irin salo. Kerma jikinta ya fara, a gigice take jan numfashin tare da tsotsan yatsarshi, hannunta kuwa na bisa wuyansa. Zare yatsarshi yayi daga bakinta, kana ya tashi zaune, sabida wani irin masifeffen feelings da yakeji tamkar zai ɗauki ransa, Moddibo ɗin shi sai wani irin fitinarsa yakeyi tamkar zaici babu. A hankali ya miƙe zaune Kana ya matsota sosai. Gyara zamanshi yayi ya jingina da kan gado, hannunta ya kama, tare jawota jikinshi. Jiki na rawa manna mata A cikin tafin hannunta, wani irin zabura mai cike da razani,kana da tsoro suka risketa lokacin ɗaya, murya da jiki na rawa tace. “Wayyo Yah Mu'allim barni sakeni". Cikin wata irin murya mai rauni yace. "Uhhhahhhhhhhh. Minha”. hannunsa yasa ya haɗe da nata ya matse da tafin hannunta. Da karkarwa hannunta ya farayi, ganin hakane yasa ya sake hannunta, yajawota ya kwantar da ita rigingine, a hankali ya sunkuyo da kanshi ƙasa. Wani irin masifeffen ƙamshi turaren miski ne mai ɗan karen daɗin shaƙa ya bugi hancinsa, cikin rawan jiki ya manna bakinshi bisa jikin ta. wani irin yunƙura tayi tare dasa tafin hannunta ta damƙi damatsan hannunsa da ƙarfi. cikin wata iriyar fitinenneyar murya tace. "Ahshhhhhhhhyyy Yan Mu'allim. marata zata fashe". Ta ƙare maganar tana maijin wasu abubuwa masu tarin yawa na yawo a mararta suna sauƙa alamun sunada muradin abokin tarayya. Hannunshi yayi sama dashi dai-dai kan marar tata, Ya fara ɗan shafawa Yayin da ɗaya hannun yana can sama kan ƙirjinta. Wani tsalle yakeji *A* ɗinsa ta nayi babu sassauci ji yake tamkar zai tsinke yayi ƙasa dan azabar fitina. Ita kuwa Khausar tuni hawaye keta shatata a fuskarta, murya na rawa kana jiki na ɓari take cewa. "Yah Mu'allim ina tsoro ni dai ka barni, bazan iya ba. Ka sakeni zan koma ɗaki na wannan al'amarin ya wuce tunani bazan iya ba kayi haƙuri ka yafe min sai na girma”. Cikin rawan jiki da gigita, ya zaro harshensa daga inda yake da tuni take liking mai ƙamshi. yatsarshi yasa ya ɗan shafa kana ya yi sama da kanshi. Cikin sanyi yai mata rumfa da faffaɗan ƙirjinsa kana ya kawo bakinshi dai-dai kunnenta a hankali murya na rawa yace. “Afwan bazan iya haƙuraba, zan iya rasa rainafa Minha vidaa kotu haƙuri. Ki nutsu zan biki a hankali. Please ki bani haƙƙina kada ki tauyeni dan bazan iya yafe mikiba”. Cikin kuka tace. "Ina tsoro". Kanshi ya cusa a wuyanta tare da cewa. "Na sani, nasan baki taɓa yiba Khausar na sani, amman zan biki a hankali ai dai kin san wannan shine auren ki, ko J bai gaya miki cewa dole zamu kasance hakaba". Cikin sauri tace. “Eh ni dai bai gaya minba kuma bansan cewa haka ake kasance wa ba”. Ɗan matseta yayi tare da cewa. “Amman ai an karantar daku haka ”. A hankali tace. “Eh amman dai ina tsoro Ni bazan iya ba”. Cikin Tausayawa da yanayin dake fusgarsa yace. “Bazakiji zafiba”. Ya ida maganar tare mata rumfa da jikinsa, Ya kuma nufi mallakinsa da surarsa da bai taɓa sanin zarrarsa ya kai hakaba sai yau, nufar muhallisa yayi tare da cewa. _BISMILLAH ALLAHUMMA JANNIBNAL SHAIƊAN WA JANNIBAL SHAIƊANA MARAZAƘTUNA._ Wani irin rumtse idanunta tayi da ƙarfi jin wannan abu mai ban tsoro yana neman inda zai ratsa a jikinta, murya a hargitse tace. “Wayyo Yah Mu'allim. fitsari nakeji, zanje inyi fitsari”. Ina zuwa yanzu bazai iya sahirta mataba burinsa ya tabbatar da aurenshi a kanta. wanda hakan yasa ta zurma wani gigitaccen ihu mai sauti dai-dai lokacin kuma aka saki wani irin razanenne tsawa mai firgitarwa da walƙiya mai masifar haske da ƙyalli. Sai kuma aka kece da ruwa tamkar da bakin kwarya. Wani irin karkarwa da tsuma jikin Modibbo yakeyi, burinshi ya rabata da wani abu mai kima da daraja wanda ko wanne Namiji yake bukatar samu a irin wannan lokacin kana ya tabbatar da ita cikakkiyar mace, ya kusanci duniyarta ya medata cikekkiyar matarsa abar jin daɗinsa ta zama cikekkiyar suturarsa ya zama cikekkiyar sutarta, shiyasa cikin fitar haiyaci ya baƙonci rayuwarta da tashi rayuwar ta da masifar ƙarfi da gigin sha'awa. Ƙanƙameshi tayi da masifar ƙarfi tare da yunƙurowa ta cusa kanta cikin ƙirjinsa sabida wani irin azabebben zafin rabuwa da abu mafi kima da daraja arayuwarta wacce ko wacce ɗiya mace da takai Kimarta gidan miji take fuskantar wannan raɗaɗin ji take tamkar yana shirin ɗauke ranta ne kar-kar haka jikinta ke rawa, Wata fitinenneyar zufa ce ta karyo mata duk da sanyin da ake ga kuma Ac.da sanyin damuna. A gigice tace. "Innalillahi wa innailaihi rajiun. Wayyoooooooo Allah na Wayyo Mommy na Wayyo Hajja Nana, Wayyo Haiydar na Wayyo Ummi na, wayyoooooooo Didi,Wayyoooo Asma'u Yah Mu'allim zai kasheni, Ummi kizo ki ceceni, kice ya barni kada ya cutar da amanar M.Jameel Wayyyyyoohhhh Yah Jameel wlh na fasa”. Dai dai lokacin kuma Ummi da Hajja Nana da Innayi dake hira akan lamarin Hajia Bunayyah. Suka kalli juna cike da ƙaruwar jiyo murya Khausar sabida sautin dare kuma da iyakar ƙarfinta take kukan,Cikin sanyi Ummi tace. “Kai wlh mace kam ma abar tausayi ce”. Hajja Nana da jikinta yan ɗanyi sanyi tace. “Atoh ba ita tace shi take soba, yoh dama wannan tsohon tuzurun ai sai yadda hali yayi ni dai fatana kada ya yalgacemin jika”. Innayi kuwa kanta kawai take juyawa kana cikin sanyi tace. “In sha Allah ba komai”. Ummi kam miƙa wa tayi ta fito falo haka nan tausayin Khausar yasa idonta zubda hawaye. Shi kuwa Modibbo Jin yadda take zurma ihu da kiraye kirayene yasa ya manne bakinshi da nata lips ɗinta duka biyu ya haɗe ya fara yi musu wani fitinenne tsotsa tamkar zai tsinkesu ya haɗiyesu. Kuka tasa da ƙarfi tare da soma girgiza mashi kanta da takeji tamkar ya kumbura ne. Wani azabebben ihu ta kurma da iya ƙarfinta, wanda badon ruwan da ake sheƙawa ba, da rugugi da rabin masararutar Mouley duk sai sun jiyota. Rahama kuwa da bata jima da fara bacci ba. A gigice ta tashi cikin zazzare ido ta miƙe tsaye. Sai kuma ta koma ta zauna jikinta na rawa jin muryar Khausar tana. “Innalillahi Didi zai kasheni, wayyo Allah Mommy na, wlh na fasa cika wasiyar Yah Jameel dan Allah kuzo kada ya kasheni”. Shi kuwa Modibbo cikin duniyar daya faɗane. Ya ratsa kanshi cikin jikinta yana bin kilatacciyar hanyar yana wucewa birnin fatauci, tare da kekkyawan fatauci da lafiyar ingarmansa na cikekken namiji tare da ambaton sunan Allah. "Hhhhhhhhhh, Alhamdulillah, Yah Salam subahanallah! Subahanallah!! Allahu Akbar ohh sorry Im so sorry Yah Mu'allima Lelelwa. Afwan Larki J Allah ya maka albarka Allah yayi maka SAKAYYAH da jannatul firdausi J ka gama min komai na rayuwa ka samamin abu mafi daɗi da daraja". Sune kalaman da yake iya maimaitawa da alamun a gigice yake. Iskar damuna mai sanyi da sanyin AC suka haɗe mishi da ƙamshinta suka ƙara zuzutashi suka hautsunashi suka fiddashi haiyacinsa. Sai fatauci yakeyi babu sassauci. Cusa kanta tayi cikin ƙirjinsa tare da riƙo damatsan hannunsa ta saki kuka mai cike da rauni sabida ta fara galabaita shi kuwa baiji bai gani bare ya sararamata, wani zazzafan cizo ta datsa mishi a ƙirjin saman nononshi kaɗan tare da fara tuttureshi. Hannunshi yasa ya jawota jikinsa kana ya sake ratsa jikinta wani irin gigitaccen gamaiya ya kai mata wanda yasa ta shaƙi wani dogon numfashi tare da koma ta kwanta a sume. Sai dai baima san ta sumaba. ita kuwa Khausar kamar yadda wahala tasa ta suma wahalarce ta kuma farfaɗo da ita abu dama da mai raki. Sama-sama takejinshi har yanzu tare da ita, Sai zufarshi mai ƙamshi dake ɗigowa kanta ba sassauci. Rumtse idanunta tayi da ƙarfi sabida raɗaɗin da takeji tamkar zai kasheta, ƙarfinta ya ƙare duk kuzarinta ya tafi. Cikin wahalar da take cikin take jiyo muryarsa can sama yana mgnar da ƙarfi kamar yadda yake fitinarta da ƙarfi murya na rawa da alamun kuka yake cikin harshen larabci yake cewa. “Yah Subahanallah, Alhamdulillah Allahu Akbar. "Khausar As attu li wajattu xawajiki”. Kuka ta kuma sawa tare da ruggumeshi gam-gam a jikinta, tare da cewa. “Wash, wash, Wayyo Yah Mu'allim” a kiɗime yayi mata wata iriyar fitinenneyar kuma gigitacciyar rugguwa da azaban ƙarfi tare dasakun wani raunataccen muryar kuka dan ji yake kamar daɗin zai kashesa cikin kyarma yace. “Wayyo Didi hashhhh, Innayi, J J jjjjjjjjjh.” Da karfi ya kuma fara fidda numfashi tare da maimata wata kalma da larabci. “Kuntil lagamee! Kuntil lagamee!! Kuntil lagamee Yah Fadimatuzzahrah kuntil lagamee. Kunti ba'adu jasadi ya Khasy, kunti ba'adu jasadi feeh hayati ana”. Wani irin karkarwa ya fara da azaban ƙarfi tare da bada himma can ya saki wani irin masifeffen numfashin tare da kifuwa kanta ya kifa kanshi bisa filo bakinshi na dai-dai cikin kunnenta murya a sake yace. "Hashhhh Wahyyyyy Jazakallahu khairan Yah Minha vidaa. Alhamdulillah! Alhamdulillah!! Habibteeh kin zama suturata, Ngd kin bani abinda ban taɓa samuba a duniya kin tabbatar dani cikekken mutun magidanci kana managarci." Ita kam Khausar da ita da matacciya babbancinsu ba yawa, domin ko yatsarta bata iya motsawa, tana dai jin duk abinda yake faɗa, na hausa ko fillanci ta gane duka na inɗiyanci da Spanish da yake zubawa kuwa kaɗan take ganewa tunda ba ji takeba. wani irin numfarfashi tayi mai rauni lokacin da taji yana raba jikinshi daga nata, kana ya faɗa gefenta bakinshi ya manna da kunnenta a hankali yace. “Hazal yaumu huwa a'axamu minna, Khausar Hazal yaumu a'axamu minna”. Hannunshi yasa ya jawota jikinshi ya kifeta bisa ƙirjinsa. wani irin masifeffen zafi taji jikinsa yayi har kamar tururi yakeyi, zafine irin mai ratsa jikin nanne. Ruggume ta yayi tare da lumshe idonsa sabida, wani irin fitinenne zazzaɓi mai masifar zafi da suka yiwa ƙasusuwan jikinsa daya rufeshi a take a lokacin ɗaya gaba ɗaya jikinsa karkarwa ya fara. har tanajin hakan, so yake ya tashi da ita a jikinsa ya nufi Bathroom Amman ya kasa sabida abin sai ƙaruwa yakeyi, ji yakeyi tamkar kansa zai rabe gida biyu. Cikin rawan jiki ya jawo blanket ɗin ya rufesu da kyau. sama take jinshi yana sambatu irin na marasa lfy dake jin azabar ciwo da kuma raki. “J ! Hahhhhh Didi kaina, innayi kaina zai fashe jikina zazzaɓi Abualeey”. Ya ƙare kiran kamar zaiyi kuka. Itama kukan takeyi gashi taji shima kukan yakeyi da samɓatun da batasan na menene ba a haka suka kwanta manne da juna, dukkansu babu wanda yayi bacci. Shi kuwa Modibbo a hankali ya fara jin abubuwan da yakeji suna lafawa sai dai sawunshi da yakeji kamar ba nashi, sabida aikatuwa da abinda basu taɓa yiba. Kiran sallan forko ne yashi ƙara mannewa jikinta, yayin da ita kuwa Khausar hawaye ne keta xirya daga idonta zuwa kan damtsen hannunshi da yayi mata fillo, so yake ya tashi amman abin ya faskara. Rahama kuwa jin kiran Sallah forkon ne, yasa ta kalli time ɗin wayar ai kam huɗu har ta ɗan gota. Ganin haka ne yasa ta taso a hankali ta buɗe ƙofar cikin sanɗa ta fice ta nufi Side ɗin su. Ummi kuwa jin kiran sallan ne yasa ta dakata da ziryar da take taje tayi al'wala hakama su Innayi. A hankali Rahama ta tura ƙofar ɗakin Didi zaune ta hangota bisa salla cikin sanyi ta shiga tare da sallama, da mamaki Didi ke kallonta lokacin da ta zauna gefenta, cikin kula tace. “Lfy kuwa?”. Kai ta ɗan jujjuya murya cike da tausayi tace. “Didi Aunty Khausar fa, naji tana ta kuka, tana kiranki”. Cikin tsareta da Ido Didi tace. “Toh dama ce miki nayi in kinje can ki ƙwana ne?”. Da sauri ta jujjuya kai tare da cewa. “Wlh nace zan dawo kuma sai tace, wai dan Allah mu kwana tare, tace zata kiraki ta gaya miki, to kuma da ta tafi dakin Yah Aleey Bata dawoba, sai ɗazu da naji tanata kuka har tana kiranki fa”. Cikin sauri Lalla Hafsat da ta fito Bathroom da alamun itama al'wala tayi ta kalli Rahama tare da cewa. “Toh anji tashi kije kiyi al'wala”. Jin hakane yasa ta miƙe ta nufi ɗakinta. Didi kuwa Gwauron numfashi ta fesar tare da ɗan yin ɓoyeyyen murmushi da hamdala ga Ubangji aranta Aleeyu ta ya zama cikekken Namiji... Shi kuwa Modibbo jin an kuma kira na biyu ne, yasa ya ɗan ronƙofo kanta, tare da manna mata kiss a goshinta, sai kuma yasa tafin hannunshi bisa kuncinta yana ɗan shafawa cikin tausayawa da jinƙai gami da kulawa yace. “Minha, kiyi haƙuri ki yafe Modibbonki”. Sai lokacin Shesh-sheƙan kuka ya fara taso mata, shi kuwa a hankali yace. “Bari inyi wonka ko, ke ma in tayaki kiyi”. Cikin sauran ɗan rogowar ƙarfinta ta ture hannunsa tare da jan blanket ɗin ta rufe jikinta da kyau. A hankali ya ɗan janye jikinsa gefe, tare da miƙewa zaune, kana ya ɗan buɗe rumfar gadon ya fito. Ita kuwa Khausar idonta a buɗe amman bata ganin sosai sabida yawan kuka. Shi kuwa Modibbo cikin mmki yake kallon jikinsa dake ɓace da jini, kai ya ɗan sunkuyar tare da jawo jallabiyarsa ya zira a jikinsa kana ya wuce Bathroom A hankali ya shiga Bathroom ruwan zafi ya haɗa da turaruka wanka, kana yayi wonkan soso da sabulu, sai kuma ya ƙara haɗa wani ruwan sabida jin yadda ƙafafunshi ke rawa, shiga ciki yayi ya ɗan kwanta na tsawon 5 minutes kana ya fito, brush yayi tare da sake haɗa wani ruwan yayi wankan Tsarki bathrobe mai taushin dake gefenshi ya zira. Sai kuma ya sake haɗa wani ruwa cikin bathtub tare sa turaruka kana ya fito, ana tada iƙama, jin hakane yasashi kimtsawa sauri-sauri gudu-gudu, turare ya ɗan fesa, kana ya ɗan sunkuyo kanta a hankali yace. “Afwan Minha, kinji an tada iƙama, jirani yanzu zan dawo kinji”. Bata kulashiba saima juya kai da tayi, hancinta ya ɗan lakace tare dacewa. “Hmmm ɗan Didi yayi laifi ko”. Ya ƙare maganar da juyawa ya fita. Ita kuma a hankali ta gwada yunƙura wai zata tashi. Sai kuma tayi saurin komawa zaune, sabida wani irin fitinennen zogi da raɗaɗin daya tsargan mata daga ƙasanta har maɗigan kanta, sai kuma ta saki sabon kuka, tare da komawa kwance. Ana idar da salla Didi ta miƙe tare da fitowa ta nufi ɗakin Jakadiya, suna shiga tace. “Kin haɗa kayannan ko?”. Da sauri ya Jakadiya ta miƙe tare da cewa. “Eh tsarinma ma tun randa akayi bikin gabatardashi na jiƙamshi, da sauri Didi tace. “Taho”. Cikin sauri Jakadiya ta ɗauki wata kwarya mai cike da haɗin wasu irin itatuwa na musamman, sai wani irin fitinennen ƙamshi tuumuwan yake zubawa, sai kuma wasu mayuka da ke kan fefeyin dake rufe da ƙwaryar sai wata babbar leda dake cike da kaya. Kai tsaye Side ɗin su Modibbo suka nufa. Suna shiga cikin corridor Didi ta nuna mata falon tare da cewa. “Shiga nan, bari in kirawo Ummin Jameel.” To tace kana ta wuce ta shiga. Ita kuwa Didi da sallama ta shiga falon su Ummi, da sauri Ummin ta miƙa tsaye tare da kallon Didi dake ɗan murmushi, ganin yadda Ummi ta tsareta da idone yasa tace. “Ummin Jameel ina innayi". “Tana ciki”. Ta ƙare mgnar da nuna mata ƙofar ɗakin da innayi ke ciki. Da sauri ta nufi can, itama Ummin Binta tayi a baya. Cikin kulawa Innayi ke kallonta ita kuwa Didi da alamun sauri tace. “Innayi wa zai iya ɗan taimakawa Khausar?". Murmushi Innayi tayi tare da nuna Ummin Jameel. “Toh Ummin Jameel ke da waye zamu tafi”. Da sauri tace. “Bari a kira Aunty Hajara ƙanwar Maman Khausar”. Ta ƙare mgnar da kiran Aunty Hajara ba bayani sukabi bayan Didi dan sun lura da gaggawa Didin take sonsu Hajja Nana kuwa da ido ta rakasu domin ai ita kanta tasan masarautu da tsaraɓe-tsaraɓen al'adun. Aiko suna isa suka samu Jakadiya a falo, da sauri Didi ta amshi kwaryan ruwan nan ta miƙa Ummi tare da cewa. “Idan kun shiga a taimaka mata ta zauna cikin ruwannan in Sha Allah lokaci ɗaya zataji sauƙin jikinta sosai. Kai Ummi ta jinjina tare da amsar ƙwarya, ita kuwa Jakadiya cikin alamun tsananin jin daɗin tace. “Sai tayi wanka zan shigo in shiryata.” To kawai Ummi tace tare da juyawa suka nufi cikin ɗakin. Suna shiga sukayi turus suka tsaya a tsakiyar ɗakin tare da juyawa suka kalli juna cikin kaɗuwa ganin babu kowa a ɗakinma bare Khausar ba ita alamarta... *Masu son Maganin infection da maganin mata, ku marmatso wannan account no in ne naku ta ciki zaku turo kuɗin ku 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, Sai ki turo shaidar biyanki ta WHATSAPP NUMBER'N na 08069423567. akwai sabbin kaya masu zafi suna nan bisa hanya, ki turo kuɗinki a saki cikin lissafi. Kayanen mata masu zafi sadidan daga Chadi akwaisu Garukan daka, gumbunan, Tsumummuka, cida Ciccibi Abodi cida kaza ci da jan nama kwanon ƙasaitacciyar mace biyar sirri, furar mata, gumbar madara Gumbar kolli mai ƙyallin al'khairi gumbar uku al'khairi, gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, gumbar riɗi, garin maɗi garin melɗamhi garin ilanwaddihi garin mallaka, tsumin riɗi tsumin tsirtai tsumin kinfi budurwa, tsumin riɗi, tsumin ta baje Sabaya, matsin maliƙi mai masifar matse mace matsin daɗi har maɗiga, mai ɗan kare kyau. Kullacar sirri al'ajabu shu'umar Humra, da duk sauran kan ƙamshi. Haɗin amarya budurwa ko bazawara haɗin mai jego ko uwar gida, akwaisu Available set ɗinmu hawa hawane akwai manya akwai ƙananan, ƙanan daga 40k ne 35k 30k 25k 20k 15k 10k shine ƙarami haɗina na karshe sai kuma haɗin kwanon ƙasaitacciyar shi 7k ne shine ƙarshen haɗina kenan... Manyan set ɗin kuma daga 50k 60k 70k 80k 90k 100k ke zaki faɗi haɗin nawa kikeso anyi miki kana kimin bayanin yadda kikeso da matsalarki ni kuwa nasan abinda zan haɗa miki, ina araha kam amman ina hana bashi* By *GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 27* Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Ido suka zuba kan gadon dake hargitse ga jini dake kai sai rigar baccin Khausar da suka gani gefen pillow. Sai kuma suka kalli juna da mamaki gami da tausayin, Ummi kama tuni hawaye ya cika mata ido a hankali tace. “Toh ina take?.” Da sauri Aunty Hajara ta rumtse idanunta ganin yadda beshid ɗin ya ɓaci da jini, musamman wannan farin ƙyalle mai heart dake tsakiyar gadon. Da sauri ta jujjuya kanta sai kuma ta ta kalli ƙofar Bathroom ɗin sabida jiyo mgn can ƙasa-ƙasa da sauri tace. “A'a Ummin Jameel kinji fa kamar mgn a cikin Bathroom dinsu”. Sai kuma duk sukayi kasake alamun kasa kunne cikin mmki Ummin ta sauƙe numfashi tare da cewa. “Ai kamar ma muryar Babane a ciki". Shi kuwa Modibbo da duk saurin Didi ya rigasu, iso kuma da suka zo basu shiga cikiba iyakar Jakadiya ma falo, shiyasa basu san ya dawo ba, a zatonsu yana Masallaci kamar yadda haka al'adarsu take kafin ango ya dawo salla biyu daga cikin ƴan uwanta da dole al'adar masarautarsunce in an kawo amarya ma sai an bar mata biyu, masu maidawa iyayen yarinya tukuici in ta kawo budurcinta da kuma kai hatimin mulki da za'a mallakawa mata shaidar kasantuwarta Gimbiya kenan. Toh koda ya dawo kawai ciɗak ya ɗagata ya nufi Bathroom da ita, yana shiga ya direta cikin ruwan ɗumin daya haɗa mata, tun kafin ya tafi. Jin yadda zafin ruwan ke ratsata ne yasa take yayyarfa hannunta tare da sakin raunataccen kuka murya adisashe. A hankali ya ɗan tallaɓe kanta tare da mannawa da ƙirjinsa cikin sanyi mai cike da bayyanar asalin matsayinta dake cikin zuciyarsa yace. “Sannu kiyi haƙuri ki zauna zakiji sauƙin ciwon sosai”. Ya ƙare mgnar da dan ƙara zaunar da ita cikin ruwan ɗumin, wani raunataccen ƙara ta kuma saki wanda yasa har Jakadiya da Didi dake falo suka jiyota, cikin sauri Jakadiya ta kalli Didi tare da cewa. “Inaga sun ɗagata bari mu ɗauko ƙyallen tarihinmu da zanin gadonmu”. Kai kawai Didi ta gyaɗa mata. Allah yasani ji take kamar ta shiga to amman ba dama tunda Ita dai surkuwa ce. A can cikin ɗakin kuwa Ummi da Aunty Hajara kam bushewa sukayi a tsaye kamar wasu sakarkaru, suke kallon ƙofar Bathroom ɗin fuskoki cike da mamaki. Da sauri suka juyo suka kalli ƙofar jin a buɗe Jakadiya da yanzu ta shigo, kwaryan dake hannunta ta miƙa Ummi tare da cewa. “Gashi ta zauna ciki ammafa kada ta wuce 2 minute”. Toh Ummi tace tare da amsa kana ta ajiye ƙwarya, sai kuma ta kalli Aunty Hajara dake ruggume da hannun. “Inaji mafa kamar tana tare da mijinta ne a Bathroom ɗin." Aunty Hajara ta faɗa. Murmushi Jakadiya tayi tare da cewa. “Ato shike nan ai ni bari in na ɗe..." Sai kuma suka kalli ƙofar Bathroom jin kamar an buɗe, shi kuwa Modibbo jin alamun surutaine yasa ya ɗan miƙe tsaye kana ya buɗe ƙofar dan yaji surune da gaske akeyi a ɗakin. Da sauri yayi ƙasa da kanshi ganin Ummi. Ita kuwa Ummi cike da kunya ta miƙa mishi kwaryar nan da Jakadiya ta bata tana mai kauda kai tace. “Gashi ta zauna ciki, Amman kada ta wuce daƙiƙu biyu”. Cikin tsaanin kunya yayi ƙasa da kanshi tare da amsar kwaryar, ya juya cikin Bathroom ɗin da sauri ya maida ƙofar ya rufe ba tare da yace komai ba kana bai bari sun haɗa idoba. Itama Ummi cikin kunya ta kama hannun Aunty Hajara suka fita. Jakadiya kuwa murmushi mai cike da jin daɗi tayi, tare da shimfiɗa wani farin leda mai taushi a gefen gadon zai kuma ta ɗan jawo wannan farin ƙyalle mai zanen heart ta sanyashi cikkn ledan kana ta maida shi ta liƙe ya zama kana iya ganin duk jinin dake jikin ƙyallen sai kuma ta sa hannun ta ɗauko wani ɗan bugeggen katako mai zagaye da gold a jiki, kana an yishi da marfin glass daga saman an Rubuta MRS Aleeyu Mouleey, da manyan baƙin larabci. Sai a ƙasan kuma aka rubuta. Lalla Khausar. Cikin ta shimfiɗa ƙyallen tare da maida marfin glass ɗin ta rufe, sai ya zama tamkar abun aje hoto, sai kuma daga ge da gefensa da ke ɗauke da tambarin masarautar Mouley ɗin. Cikin sauri-sauri ta naɗa beshit ɗin kana ta zaro wani fari mai ɗauke da alamun zanen masarautarsun ta shimfiɗa tare da sa rigunan pillow da blanket. Sai kuma ta ɗaukesu tare da fitowa falo da sauri. Tana fita Lalla Khadijah na isowa da kaskon turaren wuta, Da sauri ta miƙa wa Didi wannan furem ɗin ƙyallen da kuma sanin gadon, cike da jin dadi Didinta amsa ita kuwa Jakadiya, amsa kaskon turaren wuta tayi ta koma ɗakin ta ajiye. Gefen gado kana ta jawo ledan nan, ta fito da wata dandatstsiyar Alƙyabbata irin ta matan masarautar Mouley ɗin, sai kuma wata tattausar riga mai gajeren hannun, dukansu kolon tutar masarautar sune sai fararen ondis. Turarukan data kawo tajera gefen kayan. Sai kuma ta juya ta koma falo bayan ta ƙarasa kimtsa ɗakin. A nan cikin Bathroom kuwa, cikin wani irin fitinennen kallo Modibbo ke kallon Khausar da ta tura lip inta na kasa tare da kwaɓe fuska, har lau hawaye na tsiyaya, cikin sanyi ya ɗan tallabo kanta da hannunsa duka biyu, manyan yatsunshi yasa tare da fara goge mata hawayen, murya cike da taushi, tausayi, gamin da jinƙai yace. “Kiyi haƙuri ko, kin yafewa Yah Mu'allim dinki ko?”. Cikin Shesh-sheƙan sabida jin yadda zafin ruwan ke ratsa mata jiki, ga wani irin fitinennen zazzaɓi da ciwon kai da sukayi mata taron dangi, murya a disashe tace. “Allah zai saka min”. Da sauri ya kauda kanshi gefe jin murmushi na gaba da subce mishi, ita kuwa kuka ta ɗan saki tare da cewa. “Ai dama na gayawa Ummi haka zakayi ta cin zalina amman suka ki yarda, Allah zai saka min”. Cikin sanyi ya ɗan tsuke fuska kana yace. “Zo nan, zo ki shiga cikin wannan inji Ummi”. Da sauri ta rumtse idanunta jin ya tallabota ya ɗagota, sai kuma yayi saurin ruggume ta, jin yadda ta saki wata ƙara mai cike da alamun galabaita. A hankali ya zaunar da ita cikin kwaryar. Da ƙarfi ta saki ƙara tare da cakumo wuyanshi ta matseshi gam a jikinta da yake rawa kar-kar sabida zafi gami da raɗaɗin da jininta ya ɗauka. Rumtse idanunsa yayi da ƙarfi dan ba ƙaramar shaƙa tayi mishi ba, sai kuma ya fara sauƙe ajiyan zuciya jin ta fara sassauta cacumar da tayi mishi, ido ya zuba mata jin yadda take ta sauƙe ajiyan zuciya a jere a jere, sai kuma wani irin fitinennen zufa daya keto mata tako ina a jikinta. Lumshe idanunta tayi tare da jingina kanta da ƙirjinsa. Tana mai ci gaba da sauƙe numfashi, a hankali yace. “Da sauƙi ko?”. Bata kulashi ba, sai idanunta dake rufe domin duk abinda yake mata bata buɗe idanunta ba. Sai yanzu da taji ya ɗagota cak daga cikin kwaryar da sauri ta buɗe idan, sai kuma ta rufesu ganin shima ita yake kallo, ɗan murmushin gefen baki yayi tare da cewa. “Toh kiyi niyan wankan tsarki”. Bata kulashi ba, shi kuwa a hankali ya koma gefen bakin bathtub din ya zauna. A hankali ta buɗe idanunta tare da ɗan kallon ƙofar fita, sai kuma tayi saurin cewa. “Ni ka daina kallona kuma, ka fita zanyi wanka”. Bakinshi ya ɗan motsa bata dai ji me yaceba, ta daiga ya rufe idanunshi alamun bazai fita ba kena, ganin haka yasa tayi niyan wankan, tare da fara yin wonkan a suffatul ijjiza, kawai ruwa ta sakarwa kanta. Daga zaune ta gama wonkan, kana tayi al'wala, a hankali ta yunƙura ta tashi tsaye ga mamakinta kaso 65 ɗari na zafin da takejin ya tafi. Zafin da takejin ya tafi har wani tsukewa taji jikinta yayi. Sai kuma tayi saurin da hannunta ta kare ƙirjinta ɗaya zubawa idanu, da sauri kuma ta maida hannun nata ƙasa ganin yadda ya tsura wurin ido. Shi kuwa towel ya jawo tare, da rufe matashi kana ya dauketa suka fito. Bisa bakin gado ya ajiyeta, sai kuma ya jawo kujerar dressin mirror d mai a fabanta ya zauna. Tare da lakatan mai ɗin ya murza a tafin hannunsa kana a hankali ya fara shafawa ƙafarta. Ita kuwa cikin sanyi da rawan jiki tace. “Yunwa nakeji”. Yana mai ci gaba da shafa mata mai ɗin yace. “Toh acici kazar birni, ai ni ya kamata inyi kukan yunwa nida kika kwana ƙwaƙulewa". Cikin mamaki ta zuba mishi ido tare da mgnr zuci. “Motar sherri”. Ga mamakinta sai ji tayi yace. “Ni ne motar sherri”. Da sauri ta jujjuya kai, tare dacewa. “A'a da kaina nake”. Hannunta ya kamo ya shafa mata mai ɗin kana ya juya ya gaban dressin mirror yana mgna cikin ranshi. “Komai ma ki, kirani zan amsa, tunda nayi laifi”. Da sauri ta dauki pant ɗin dake gefenta ta saka. Sai kuma ta jawo tattausar doguwar rigar nan. Ta zura, hannunshi yasa ya jawota tsaye, tare da ɗaukar alƙyabar nan. Ya zira mata. Sai kuma ya dawo ta gabanta tare dasa hannunshi kan caɓullenta ya ɗan matsa a hankali da sauri ta rumtse idanunta. Sai kuma ta fara jujjuya kanta jin abinda yace. “Yau ma suna miki ƙaiƙayin ne, in sosai miki”. Murmushi ya ɗanyi ganin yadda gaba ɗaya jikinta ke karkarwa. Turarrukan ya fesa mata kana yasa mata hulan rigar sai kuma ya jawo hulan alƙyabar ya rufe mata kanta. Bisa sallaya ya jawota. Ita kuwa idanunta ta rumtse da karfi sabida yadda in ta daga ƙafarta zafin ke ɗan tsargarta. A hankali ya dawo bakin gado tare da cewa. “kiyi salla”. Ya ƙare mgnar yana dafe kanshi da hannun bibbiyu da shima zazzaɓin yakeji da ciwon kan da yasan rashin baccine ya jaza mishi. A hankali ta miƙe tsaye bayan ta idar da sallan Dai-dai lokacin kuma Jakadiya tayi sallama, ɗan tsaki yaja tare da amsa sallamar kana ya mata izinin shigowa. A gefe ta rusuna cikin girmama ta gaidashi ba tare da ya kalleta ya amsa. “Bisa umarnin Didi tace Lalla Mouley tazo mu tafi wurinsu Ummin Jameel". Ta fadi tana kallon Khausar, tare da tura kaskon turaren wutan da ta shigo dashi a hannunta da kuma wata ƴar ƙaramar kwalba dake cike da turaren wutan tsuguno na musamman. Shi kuwa Modibbo. Cikin tsuke fuska yace. “Uhm". Ita kuwa hannun ta miƙa Khausar tare da cewa “Ki tsuguna ki turara jikinki da turaren wutan nan, sai mu tafi. murya na rawa Khausar tace. “Bazan iyaba”. Da sauri Jakadiya ta juya ta fita jin Modibbo yace. “Kije zan kawota”. Tana fitowa falon ta gaya musu yadda sukayi hakan ne yasa, duk suka fita Ummi da Aunty Hajara suka koma masauƙinsu, Didi da Jakadiya da Lalla Khadijah kuma suka nufi kasan. Dai-dai lokacin kuma Lalla Hafsat da Rahama dake kitchen da kansu suka shiryawa Khausar breakfast mai rai da lfy, wanda natane ita kaɗai, sai kuma na Abualeey da Modibbo da suka shirya da ban sai kuma nasu duka. Shi kuwa Modibbo a hankali ya miƙa tare da kallonta jin tana cewa. “Zan faɗi". Hankali ya jawota jikinshi ya ruggume mata tsam, cikin sanyi ya cusa kanshi a wuyanta yana mai shaƙan daddaɗan ƙamshin jikinta, Bakin gado ya ajiye ta, kana ya dawo ya ɗauki kaskon da turaren wutan, ya ajiye gefenta ta inda zai zauna tattare jallabiyar jikinshi yayi ina ya zauna, hannunshi yasa ya kamo nata tare da jawota gaban shi, cikin karkarwa da rawan murya tace. “Ƙafafuna rawa suke bazasu iya ɗaukata ba“. Kanshi ya ɗan ɗago ya kalleta sai kuma ya ɗan sunkuyo turaren wutan ya danga mai ɗan yawa ya zuba a cikin kaskon, sai kuma ya jawota gaban shi sosai tare da sa hannun ya ɗan buɗa sawunta, da sauri ya yawota gaban shi sosai hannunshi ɗaya yasa ya tallabo ƙugunta, kana ya manna kanshi da cikinta yayi mata Garkuwa Da kyau dan ya lura zata iya faɗin. Da sauri ta rumtse idanunta tare dasa hannunta ta kamo hannunshi ɗaya da taji ya zira cikin rigar ta yana jan pant ɗinta yanayin ƙasa dashi. Jin yadda ta riƙe mishi hannun ne yasashi ɗan jujjuya kanshi murya a tausashe yace. “Ki bari in cire shi, hayakin zaifi shiga jikinki da kyau yayi miki aiki“. Ya ƙare maganar da yin ƙasa da shi baki ɗaya. Sai kuma yasa sawun shi duka biyu tsakanin nata sawun. Wanda haka yasa dole ta zare ƙafarta ɗaya, sai kuma ta saki ƙara da ƙarfi jin ya ware sawun nashi da yasa dole ta zauna kan cibiyoyinsa, manna kanta tayi da ƙirjinsa tare da rufe udanunta hawaye na kwaranyo mata sabida zogin da takeji. Shi kuwa Modibbo cikin sanyi ya ɗan sunkuyo tare da gyara zaman kaskon sautin jikinta sai kuma ya tattare rigar nata ya buɗashi ya bazashi bisa guiwowinshi ya zamana ta zama ba komai a jikinta ta ƙasan, sai kuma ya ƙara ɗanƙo turaren wutan ya saka a ciki. Ai ko kai tsaye kan jikinta hayakin ke tashi, a take ta fara sakin numfashi da ajiyan zuciya sabida wani irin daɗin da taji a jikinta sai kuma ta lumshe idanunta sabida jin yadda jikinta ke mata wani irin daddaɗan ƙaiƙayi alamun ciwon na workewa ne, bisa ƙarfin magungunan dake cikin turaren wutan. Numfashi mai sanyi ta fesar tare da ɗan buɗe idanunta. Idonta ta ɗan zubawa lips inshi da yake ɗan motsawa alamun mgn yake sonyi, kuma mishkilanci ya hanashi, fahimtar hakane yasa ta ɗan tura baki tayi tare da hararanshi ta ƙasan ido. Da sauri ta kalleshi jin yasa hannunsa duka biyu bisa ƙugunta ya riƙe da kyau kana murya can ƙasan maƙoshinsa yace. “Anya kuwa kina son ki rabauta, ki samu jannatul firdausi”. Cikin kwaɓe fuska sabida yanayin yunwa wahala da bacci tace. “Ina so mana”. Kamar cikin raɗa yace. “Kin san dai sai na ɗaga ƙafa zaki shiga ko?”. Ya ƙare maganar cikin wata iriyar murya mai nuni da shima zazzaɓin ne a jikinsa kana ya tsareta da matattun idanunsa, ita kuwa Khausar cikin sanyi tace. “Eh nasi”. Kanshi ya ɗan manna da ƙirjinta a saman lips inshi yake “Toh bakya son shiga kenan?”. Ya ƙare maganar yana shafa sajenshi kan haɓarta. Cikin sanyi tace. “Toh bazaka ɗaga min in shigaba kenan?”. “Eh in baki bar tura min baki da jujjuya fitinannun idanun nan naki ba kam bazan ɗafaba”. Da sauri tace. “Kayi haƙuri bazan ƙaraba”. Kanshi ya ɗan jujjuya tare da cewa. “Naƙi”. Cikin zubda hawaye murya na rawa da alamun tsoro tace. “Ai dama na sani baka sona ka tsanane kai zakama fi son in shiga wuta”. Murmushi mai cike da jin daɗi yayi kana a hankali yace. “Sorry yi shiru in dai kina min duk abinda nakeso, to zan ɗaga miki, ki shiga ba ke ba wuta jinki ko Minha”. Ya ƙare maganar tare da manna fuskarshi da tata, a hankali ya ɗan zaro harshensa cikin sanyi ya fara lasar hawayenta tare da shaƙan ƙamshin jikinta. Allah ya sani so yake suyi bacci, amman ya lura tana cikin galabaita, ga jikinta zafi kana ko muryarta bata fita, gashi tun ɗazu take ƙorafin yunwa, kuma ga umarnin Didi. A hankali ya ɗago kanshi ya kalleta jin tana cewa. “Yunwa nakeji, kamar zan faɗifa kaina ciwo bayana ciwo, ƙuguna ciwo, idona ciwo”. cikin wata amintacceyar murya yace. “sorry Minha vidaa Bazaki faɗiba bari in kaiki kici abinci mu tafi asbiti”. Sai ya ɗan tsaida ita tare da sa mata pant ɗin kana ta gyara mata rigartan. Sai kuma ya sunkuyo. Cak ya ɗagata tare da mannata da ƙirjinsa, sassayan numfashi ya fesar tare da fitowa da ita ya nufi Side ɗinsu Ummin. Dai-dai lokacin ɗin da suka iso ƙofar falon dasu Ummin suke tace. “Ka sauƙeni a nan zan ƙarasa da kaina”. “Naƙi". Yace yana mai kutsawa cikin falon. Da sauri ya sunkuyar da kansa dan kusan duk su Ummi suna falon cikin wani irin fitinennen kunya ya direta bisa 3 sitter kai a sunkuye yayi musu gaisuwar ƴan kasuwa tare da juyawa ya fita. Yana fita yaci karo da Didi da Lalla Hafsat da Jakadiya, a hankali ya raɓa jikin gini tare da sosa ƙeyarsa. Cikin kauda kai Didi tace. “Kaje ƙasa Khadija ta baka abinci”. Cikin sanyi yace. “Toh”. Sai kuma ya nufi ƙasan. Ita kuwa Khausar yana fita ta kife kanta bisa cinyar Ummi da tazo ta zauna kusa da ita, cikin rawan jiki da muryar data disasha yasa bata fita sosai tace. “Ummi yunwa nakeji, kaina ciwo zazzaɓi nakeji”. Sai kuma ta saki sabon kuka. Dai lokacin kuma Didi suka shigo. Da sauri ta matso gabansu shafa kanta tayi cike da kulawa so da tausaya take mata sannu tare da tambayar Ummi me ke damunta. Kai ta jinjina jin abinda Ummin ta gaya mata, kana cikin kulawa tace. “Hafsat sauƙa kije ki cewa Ibraahim yaje ya ɗauko Dr Jameel”. Da sauri tace to kana ta juya ta fita. Ita kuwa Ummi a hankali tacewa Khausar. “Tashi kici abincin to”. Cikin rawan jiki ta tashi zaune da taimakon Aunty Rukayya dake jera mata sannu. A hankali suka kalli gefen da Hajia Bunayyah take sabida jin wani dogon tsakin da taja tare da juyawa ta bar falon. Cikin zubda hawaye Khausar ta kalli Asma'u dake ta sakin murmushin tare da sune kanta. Sai kuma ta kalli Dija ta kuna kalli Aseeya. Cikin muryar kukan tace. “Ummi ki ganifa dariya su Asma'u kemin”. Da sauri Asma'u da Dija suka nufi cikin ɗaki sabida daƙuwar da Ummi tayi musu, Asiya ma bayansu tabi. Hajja Nana kuwa cikin dariyar mugunta a fili tace. “Yar nema ba cewa kikayi Ni Modibbo nake so”. Cikin Shesh-sheƙan kuka murya na rawa tace. “Wallahi na fasa, ni dai Wlh ku maidani wurin Mommy na ta kare mgnar da iyakar gskyar zuciyarta”. Dariya ce ta kubcewa Aunty Hajara da Rukayya Hajja Nana da Innayi kuwa tafa hannu sukayi. Ummi kuwa da sauri ta jawota jikinta. Didi kuwa tea mai zafi ta fara haɗa mata. A can ƙasa kuwa kwance kan 3sitter Lalla Hafsat ta samu Moddibo jikinsa cike da zazzafan kasala gaba ɗaya yayi so weak baki ɗaya bashi da kuzari saboda yayi abinda bai taɓa yi ba a tsawon rayuwarsa duk jikinsa amace yake ga wani fitinennen zazzaɓi da yakeji yana ratsa ƙasusuwan jikinsa, yayinda cinyoyinsa kuwa gaba ɗaya jinsu yake kamar ba nasaba, a hankali ya kishingiɗa da jikin Kujera yayin da ya manna kansa da jikin Kujeran yasa hannunsa duka biyu ya riƙe sabida zazzafan zazzaɓi yake ji wanda yasa har jikinsa ke rawa ga kuma ciwon kai wanda alamun kukanda yayi tayine da rashin bacci suka haifar masa da ciwon kan. Cikin kula ta isa wajen tare da ɗaura hannunta na dama kan goshinsa jin hannunta agoshinsa ne yasa ya buɗe Idanunsa dake lumshe ya kalleta. Cike da kulawa tace. “Jikin ka zafi,Zazzaɓi kake jine?”. Kai ya gyaɗa tare da maida idanunsa ya lumshe. Cikin kulawa ta kalli fuskarsa tare da cewa. “Subhanallah Sannu”. Sai kuma ta juya ta kalli Ibraahim da yanzu yake shigowa tare da cewa. “Yawwa Ibraahim dama yanzu Didi tace in faɗa maka kaje ka kira Dr Jameel yazo ya duba Khausar bata jin daɗi. Shima Aleeyu gashi yanzu naji duk jikinsa da zafi ga yanda ya zama wani so week haka nan!”. Jin abinda ta faɗa yasa Moddibo buɗe Idanunsa ahankali tare da faɗin. “Dr Jameel kuma?.” Kai ta gyaɗa mishi alamun eh. Cikin ɗan rawan sanyin zazzaɓin yace. “Ba Dr macene? Bana so Dr Jameel ya dubata, a nemi mace”. Kai Ibraahim ya gyaɗa kana yace. “Toh Shikenan bari naje na taho da Dr Jameel,Da Dr Isha in yaso Dr Jameel sai ya duba ka ita kuma sai mace ta duba ta”. Kai Moddibo ya gyaɗa kana Ibraahim ya juya ya tafi... Acan ɓangaren su Didi kuwa sauri Didi ta Sanya hannunta ta karɓi plate ɗin da Khausar ta ke miƙawa Hajja Nana mata alamar ta ƙoshi ita kuwa Hajja Nana harara ta watsa Khausar tare da cewa, nicema zan karɓi ragowar yunwarki ai shi daya jinyataki sai shi zaiyi jinyarki, Ni ko sannuma zaki samu a wuri nane,. Murmushi Ummi da Didi sukayi, cikin kulawa Didi tace. “Ki hutama Hajia ni zanyi jinyar ɗiyata”. Murmushi suka kumayi baki ɗaya. Ita kuwa Khausar a hankali ta koma baya tare da jingina kanta da jikin Kujeran ta lumshe manyan idanunta da suke ɗan kumbure kana sunyi ja saboda yawan kuka da rashin bacci. Sai kuma ta fesar da sassayan numfashi sabida cikinta yayi mata tib saboda yanda abincin ya mata daɗi taci sosai musamman ma naman ya dahu yayi lugun gashi yayi yaji yadda take so. Anutse Didi ta sake miƙa mata kofin tea mai kauri tare da cewa. “Karɓi ki shanye”. Sunkuyar da kanta tayi kana tace. “Cikina ya cika”. Ummi dake gefenta tace. “Karɓi ki shanye ki kafa kai kawai ki shanye”. Cikin lumshe idanu ta karɓa tare da kafa bakinta ta shanye tass. A take zufa ya shiga tsats-tsafo mata tako ina. Cike da kulawa Ummu ta kalleta tare da faɗin. “Sannu”. Kai ta gyaɗa tare da lumshesu so take ta gyara zamanta amman tsoron yadda zata motsa take, sabida har yanzu tanaji zogi. Gajiya da zaman ne yasa ta ɗan kishingiɗa. Ummi na gyara zamanta tace. “Kwanciya kike sonyi?”. Langwaɓar da kai Khausar tayi kamar za tayi kuka ta gyaɗa mata kai tare da faɗin. “Eh jikina ba ƙarfi,Ummi baki daya jikina amace”. Numfashi Ummi ta fesar ganin yanda take ciccije baki alamar tana jin ciwo ajikinta tace. “Toh ki kwanta”. Kai ta gyaɗa tare da kwanciya. Zama Didi ta gyara tare da kallon Hajja Nana dake cewa Innayi. “Dan Allah nikam Innare yau dai kam ki faɗa mana meye ne sirrin Al'amarin tafiyar ku gari ya garire kuka je kuka zauna har wancan ƙasar”. Kallon Didi Innayi tayi alamar kin amince in basu labari. Kai Didi ta Jinjina tare da faɗin. “Ki faɗa musu”. Zama Innayi ta gyara tare da juyawa ta fuskancesu baki ɗaya kana ta fara basu labari kamar haka... Masarautar Mouley ta kasance Masarautace mai girma da ƙarfin iko kana da matsayi a yankin Africa baki ɗaya, sannan su su Abualeey sarki Youseep kenan su goma ne acikin Mahaifin su suna da ƴan Uba su kuma su huɗu ne kaɗai acikin Mahaifiyarsu maza biyu mata biyu Sarki Youseep Muhammad Mouleey sai Haroon Muhammad Mouley, sai Salma Mouley da kuma yar autarsu mahaifiyar Dr Jameel. Sannan Mahaifiyarsu ta kasance itace Uwar gida mahaifinsu tun yana da rai yayii Murabus aka ɗauki mulki aka bawa Sarki Youseef kasancewar shine babba sai suka fara fuskantar ƙalubale ƴan Uba sukayi ca akansu bayan yayi Aure dai duk abin bai bayyana sosai ba, saida suka fara haihuwa, aihuwarsu ta forko aka samu, Lalla Khadijah lafiya lau aka raineta har aka yayeta. Kana aka haifi Lalla Hafsat lafiya lau itama aka yayeta, amma tunda aka fara haifan ƴaƴa maza sai ya zama duk Namijin da aka haifa baya wuce kwana arba'in a duniya tun yana kwana talatin zuwa arba'in ɗin ake sace yaro, baya wuce kwana uku sai a tsinci gawar yaro a tsakiyar fada, an kashe shi. Masarautar Mouley gaba ɗaya ta shiga ruɗanin wannan al'amari, sai da Gimbiya Didi ta haifi ƴaƴa maza uku duk ana kashe su kafin ta haifi Moddibo da aka haifi Moddibo kuma dai-dai lokacin Mahaifin Moddibo ya kamu da ciwo ya zama kamar irin Kiɗimamme haka ya rasa gane Ainihin abinda ke damunsa har aka ɗauki Sarauta aka maida ita hannun Ƙaninsa. Ƙanin shine ayanzu yake kwance kusan shekaru ashirin da biyar bashi da lafiya. Sanin danayi ana haifar yara basa wuce kwana arba'in ake ɗauke su yasa nayi niyya taimakon uwar ɗakina da uban ɗakina da kowa yasan yanayin jikinsa akwai alamun sa hannun magauta. Kasan cewa nice Jakadiyar Didi yawan zama da ita da yaranta da take musu fulatanci yasa na iya yaren sosai tunda alokacin ma munyi kusan shekaru goma sha uku tare, dan a lokacin shekarun Lalla Khadijah 12 cib Hasfat 10. Haka yasa nayi niyyar ɗaukesa naje wani waje nayi rayuwa dashi ya zama zakaran gwajin dafi kafin na dawo dashi shiyasa na rubuta wasiƙa sannan na ɗauki sandarsa wanda tsarin Masarautarne duk Amaryar da aka aura ranar da akayi First night ɗin ta idan aka sameta cikakkiyar budurwa za'a bata wannan sandar Amma sandar za'a ajiyeta aɗakin Tarihi na Masarautar inda ake ajiye ƙyallayen budurcin matan masarautar da sarautar ke hannunsu, sai randa ta haifi ɗa Namiji ya kai shekara ɗaya aduniya za'a ɗauko shi akawo mata shi matsayin sandan godon sarautar, dan haka ne na ɗauki sandar sannan na shiga ainihin ma adanar masarautasu kasancewata amintacciyar Jakadiya yasa nasan duk shiga da fitan Masarautar shiyasa na shiga na ɗibi Silalllan Gwal ɗinna kafin na rubuta wasiƙa da yi musu cikekken bayanin ba sace ɗansu akayiba ni na ɗauleshi na tafi dashi kuma in dai yana raye ina raye wata rana zan dawo dashi. Na basu cikekken tabbacin Cewa zan dawo musu da ɗansu in Sha Allah su kwantar da hankalin su nayi musu alkawarin zan kula dashi sannan zan bashi tarbiyya za kuma yi mishi duk abinda uwa da uwa zasuyiwa ɗan su bazaiyi kukan rashinsu a kusaba susa aransu zan dawo musu da ɗan su lokacin da yafi ƙarfin magautan su a kuma lokacin da sukafi buƙatar sa kusa dasu... Nan'nauyan ajiyar zuciya Innayi ta sauƙe sai kuma ta juya ta kalli Hajja Nana dake cewa. “Sai kuma ki rasa inda zaki je sai garin mu”. Murmushi Innayi tayi kana tace. “Eh saboda lokacin da aka kawo Didi ƴar Nigeria ce jahar Adamawa sheik Jabeer ya kasance Aminine ga Sarki Mohammed Aliyu Mouley shiyasa suka haɗa Auren ƴaƴan su. Shiyasa dana tashi na tafi Nigeria naje na zauna ta yankin dake magwabtaka da yankinsu kuma shiyasa nake hana Modibbo zuwa Adamawa, sai a sace yaje sau ɗaya nanma da naji nai ta kuka haka yasa yayi min alƙawarin bazai sake zuwaba Marocco ma nice ke hanashi zuwa da tuni yazo, niko nasan duk wanda yasan iyayensa to dole in ya ganshi gane ɗansune”. Murmushi kawai Didi keyi tana sake jin ƙaunar Innayi aranta ta yanda ta riƙe mata amanar ɗanta ta kuma bashi tarbiyya. Innayi kuwa idanunta akan Hajja Nana ta cigaba da cewa. “Daga nan kuma ban san meya faruba a masarautar Mouley bayan tafiyata ba”. Numfashi suka sauƙe kowa yana sake jinjina girman ikon Allah aransa da yanda al'amarin ya kasance kana suka haɗa baki wajen cewa. “Ikon Allah rabo nefa. Rabon Aurensa da Khausar ne ya jasu”. Amintaccen murmushi Didi ta Saki kana tace. “Aikam Al'amarin Ubangji ya wuce wasa sai godiya”. Sai kuma ta ɗan kalli Innayi tare da cewa. “Bayan tafiyarku da wata biyu Sarki Muhammad Mouley ya rasu, kana a ranar Unclee Haroon ya cika shekaru biyu a karagar mulki ƙanin Abualeey kenan. kasancewar jinyar Abualeey gaba gaba kawai takeyi, to shekarunsa huɗu a kan mulki yayi haɗari shida Baban Jameel da kuma Mamin Jameel ɗin. A lokacin Yusuf ɗinshi ƙaramine, haka yasa dole aka bawa Unclee Yazidu. Shekaransa ɗaya rak bisa mulki, a lokacin kuwa wannan dokin Rinƙas yana tsaka da ƙuruciya, abin mamaki dokin nanne ya kasheshi har lahira a tsakiyar fada, bayan rasuwarsa aka ɗaura ƙaninsa Zarid, shima shekararsa ɗaya dokin ya kasheshi irin kisar da yayiwa ɗan uwansa zuwa lokacin kuma Allah ya bawa Abualeey sauƙi duk larurar dake tare dashi haka yasa akace shi zava maidawa mulki, shi kuwa yace shi baya buƙatar mulki a lokacin jinyar ɗan uwansa shine a gabanshi mu kuma Alhamdulillah an haifi Ibraahim an raine shi lfy haka yasa, Yace a bawa ƙanin Zarid Isman abin mamaki ba yadda ba'ayu da isman ya karɓi mulkin nanba fir yace shi baya so, da aka matsa mishi sai cewa yayi kawai shifa bazaiyi mulkinba tunda sauran yayunsa duk wanda aka bawa mutuwa yakeyi, kawai sai ya rinƙa faɗin duk abinda sukayiwa Abualeey yace sune suka so haukatashi kuma sune suke kashe mun yarana uku duka, kuma sunema suka kashe mahaifinsu daga nan ya zama mahaici yanzu haka shi yana raye ko yaushe yana tsakiyar fada ranar da Aliyu yazo ma Allah ne ya tsaresa dan Aliyu da dokin ya kashisu dan shi ya kashe mahaifiyarsu ma Lalla Adir tohfa haukacewarsa da sirrinsu da yake ta tonawa ne yasa muka gane cewa Rinƙas yanayi mana faɗa da magautanmu ne, duk da ƙanensu mata da suka haɗa uban su dai kamar ba a'lamun cutarwa haka yasa aka matsawa Abualeey akan ya amshi mulki. bisa dole dai, ba don yasoba aka sake daurashi kan mulkin Alhamdulillah yanzu dai masarautar Mouley babu wasu bayyanannun magauta sai dai ɗan abinda ba'a rasaba wanda tsoron yasa suka bari daga forko dai tsoron Allah bai sa sun tubaba, sai tsoron rinƙas da yasa suka rusuna amman zuwa yanzu sun gane cewa Allah shine abin tsoro zuƙata sun tsarkaka ko nida abokan zamana bamu da wata matsala asalima Gimbiya Sahra ita ke shirya komai na Khausar saidai ita batama taɓa haihuwaba sai ta ukun mu kuma ƴaƴanta duk matane, ta hudun kuma ƴaƴanta yarane amman ita duk mazane mu dai Alhamdulillah”... Sai kuma duk suka sauƙe nannauyan numfarfashi Khausar kuwa ido cike da alamun bacci da ciwon ta lumshesu Dai dai lokacin kuma Dr Eshaa da Lalla Hafsat suka shigo wacce bisa duk kan alamu tayi mata bayani. Shogowan sune yasa suka rufe maganar tare da yi mata sannu da zuwa amsawa tayi tare da gaishe su cike da ladabi. Cikin kulawa ta zauna kusa da Khausar tare da ɗan shafa gefen fuskarta. “Sannu Allah ya sauƙa”. Amin Ummi da Didi suka amsa. Hajia Bunayyah kuwa baki ta taɓe a ranta tace. “Allah shi ƙara”. Ita kuwa Dr Isha cikin kulawa ta muƙawa Didi Magunguna tare da faɗin. “Lalla Hafsat tamin bayani, a bata magungunan tasha yanxu In Sha Allah duk wani zugi ko zazzaɓi da ciwon kai zata daina jinshi” Amsa Didi tayi tare da fara ɓalla kana tace. “Ai yanzuma kuwa zan bata”. Gyaɗa kai Dr Isha tayi tare da sallamansu ta fita. Didi kuwa maganin ta bawa Khausar tasha kana ta miƙe tabi bayan Dr Isha da bata tsaya duba ko Khausar ta samu rauni ba, dan tasan ko ta samu rauni tsumin tsarin masarautar da turaren wutan zasu haɗeta... Acan Falon Didi kuwa Dr Jameel ne ya bawa Moddibo magunguna kana ya koma gefe yana amsa kiran da aka masa daga asibitinsu. Ahankali Moddibo ya miƙe ya nufi ƙofar da sai kashi Side ɗin su, dai-dai lokacin kuma Didi ke dawowa daga Side ɗin su Khausar. Kallonsa tayi tare da cewa. “Ina zaka je?”. Cikin yanayin zazzaɓin da yake ji ya fesar da numfashi kana ya motsa laɓɓansa tare da cewa. “Zanje In kwanta ne”. Tsayuwarta ta gyara kana tace. “A'a muje dai kaje kaci abinci tukunna”. Ba musu ya gyaɗa kai kana ya nufi dining tana biye dashi zama yayi tare da ɗan rumtse idanunsa. Gefensa ta zauna kana tayi serving ɗin sa, Sai kuma ta kalli Dr Jameel tare da cewa yazo suci abinci. A hankali Modibbo ya kalleshi jin yana cewa. “Didi Azumi nakeyi”. Kai Modibbo ya ɗan jinjina dan zuwa yanzu dai ya fara gamsuwa da sauyawar Dr Jameel, musamman yadda ya dage da azumi dan daƙushe sha'awarsa. Ita kuwa Didi kai ta jinjina sannan ta sawa kanta suka fara cin abincin, yana ganawa ya miƙe. Da sauri tace. “ina kuma zakaje, kasha maganin ne?”. Dai-dai lokacin Dr Jameel ya iso wurin kujera yaja ya zauna yana cewa. “Eh Didi yasha”. Sai kuma ta juyo ya kalli Modibbo tare da cewa. “Amman fa kamar ba zazzabin kawai ke damunsa ba na lura yana yawan miƙa kamar wanda jikinsa ke masa ciwo, bini bini ya dafe ƙugunsa”. Da sauri Didi ta miƙe tare da turawa Dr Jameel ɗin womers ɗin abinci gabansa kana tayi cikin falon dan tasan ba ƙaramin aikin Dr Jameel bane yayi ɓaram-ɓarama, a gabanta haka yasa ta ma mance yace yana azumi. shi kuwa Modibbo wani irin harara ya rabkawa Dr Jameel tare da cewa. “Ace mutum shi bakinsa baya iya shiru”. Murmushi Dr Jameel yayi tare cewa. “Na lura baka taɓa sanin maceba, da alamu jiya kuma kayi yaƙin fatauci shiyasa ƙugu da jinyoyi suke ciwo, ah aini da na ɗauka kai kam ba abinda zakayi da mace yadda kake wasu abu kamar waliyi, shine tun ba'aje ko inaba kaje kai ta karya ƙugu ka kwashi Gara, yanzu kuma jiki magayi dan na lura baka sararawa yar mutaneba”. Sai kuma yayi saurin dage kansa tare da sakin kara jin yadda Modibbo ya kaiwa bakinsa bugu. Dariya ya fashe dashi tare da bin Modibbo da ido kana ya dawo tsakiyar falon. A hankali ya nufi Side ɗin sa saboda wani irin bacci da yake ji ga zazzaɓin ya fara masa yawa alamar maganin ya fara kokawa da Zazzaɓin yana shiga ya kwanta bisa 3 sitter... Jakadiya kuwa kai tsaye ɗakin Tarihin Masarautarsu takai ƙyallen budurcin Khausar. anan aka ajiye wannan frame ɗin kana ta ɗauko sanda da Jigidan Zinare mai tambarin Masarautar Mouley sai chain na ƙafa shima na Zinare ne kuma munduwa mai tambarin Masarautar, da dai wasu kaya masu masifar kyau da ɗaukar hankali kai tsaye sashen Didi ta shiga kana ta kalli Didi dake zaune kan 2sitter daga ƙasa Carpet ta zauna tare da faɗin. “Yawwa Didi gashi an gama haɗawa”. Sanyayyan Murmushi Didi tayi hakan ganin abin sai ya tuna mata da lokacin da aka kai mata nata cikin sauƙe ajiyar zuciya tace. “Toh shikenan mu tafi mu nunawa Niyna daga nan mu tafi da ita”. Miƙewa Jakadiya tayi suka nufi Side ɗin Niyna daga nan kuma suka shiga sashin abokan zamanta suka nuna musu kana suka wuce wurinsu Ummi. Hajja Nana, Innayi da Hajja Umma suka samu azaune suna hira. Yayin da Ummi Khausar Asma'u Dije da Asiya ke bedroom. Zama Didi sukayi kana suka sa aka kira su Ummi,Hajiya Bunayya,Aunty Ruƙayya, Aunty Hajara duka suka fito falon Jakadiya ce tayi musu bayanin cewa. “Ga wannan Sandar amma yanzu dai an nuna muku ne saboda tabbacin cikekken tukuicin da aka samu daga Masarautar Mouley ce”. Wani irin farin ciki ne ya mamaye baki ɗaya ilahirin zuciyoyinsu saɓanin Hajiya Bunayya da take jin wani sabon kunci da tashin hankali aƙahon zuciyarta. Jakadiya kuwa cike da alfahari ta cigaba da cewa. “Kuma yanzu za'a sake mai dashi cikin karagar masarautar tarihin gefenta sai sanda aka samu ɗa namiji ya cika Shekara ɗaya ranan za'a mallaka mata sandar ahannunta saboda sandar shine zai nuna shaidar Lalle gadon Masarautar a ɗakinta yake”. Cike da matsanancin farin ciki Innayi tace. “Alhamdulillah abinda ake ƙi dai shi ya tabbata in Allah yaso Sarauta dai tana nan ta tabbata a ɗakin Lalla Didi”. Niynah kuwa murmushi take tare da faɗin. “Alhamdulillahi burin magauta bai cika ba” Acan ɗaki kuwa Asma'u ce ta kalli Khausar tare da ƙyalƙyalewa da dariya kana tace. “A'a manya gari yane duk bakinki ya mutu. Yah Moddibo yayi aiki kenan”. Kallonta Khausar tayi tare da tura baki cikin yanayin jin bacci saboda magungunan data sha ta harareta da kumburarrun idanunta sai kuma ta murguɗa baki. Ware idanu Asma'u tayi tare da faɗin. “Eh lallai yarinyar da sauran ki har yanzu Yah Moddibo bai ladab tar dake ba tunda har kika samu idanun harara da bakin tsiwa”. Wani kallo Khausar tayi mata cikin dishsheyar murya mai cike da sanyi da rauni alamun ko yanzu tana iya kuka a hankali tace. “Hmmm Ladabtuwa na nawa kuma, sai dai kuma in kasheni ya rage yayi”. Sai kuma ta lumshe idanunta hawaye masu zafi suka zubo ahankali ta taune lips ɗin ta na ƙasa tare da cewa. “Naji azabar da tunda Uwata ta haifeni ban taɓa ji ba, salon mugunta kuwa babu wanda Yah Moddibo bai haddace ba bayan makarantar Hadda da yaje ina ga har da na koyon mugunta da zalumci yaje yayi Mater's ya iya salon mugunta iri da kala, Ni dai Allah ya sani ba abinda zance sai Allah ya saka min kuma inyi ta Addu'a Allah ya tsareni da sherrin muguntarsa”. Ta kare mgnar murya na rawa, da kuma iyakar gskyar zuciyarta. Wani sabon dariya Asma'u ta ƙyalƙyale dashi harda riƙe ciki kana tace. “Uhm lallai su Fattanah anji maza wato har Master's Yah Moddibo yayi a fannin mugunta”. Cikin kauda kai Khausar ta runtse idanunta tare da cewa. “Ayyah am Asma'u kiyi dariya son ranki kema kwana nawa ne zaki zo irin wannan Matsayin?”. Murmushi Asma'u tayi tare da miƙa mata wayar kana tace. “Gashi naga Mommy ke kiran”. Tana karɓan wayar ta fashe da kuka. Shiru Mommy tayi tana jin shesh-sheƙan kukanta kusan minti biyu ta ɗauka tana kukan kafin cikin rawan murya tace. “Momy ina kwana”. Ajiyar zuciya Momy ta sauƙe tare da cewa. “Kin gama kukan?”. Kamar jira take sai kuma ta sake fashewa da sabon kuka cikin sauƙe numfashi Momy tace. “Meyesa bakya girma ne Mamana. ai rayuwar nan da kike gani hakuri ake musamman mace dole abubuwa suzo maka ayanda ba kayi zato ba, ki koyi dauriya Khausar agaban surkunan ki kike fa, kinga za'a barki agarin da babu kowa naki ki iya dauriya ke macecefa wata rana ma haihuwa zakiyi”. Kuka ta kuma fashewa dashi cike da rauni tare da cewa. “Wallahi Mommy ni nafasa Auren zan biyosu in dawo wallahi ni na fasa bazan zauna ba zan biyosu bazan zauna a garin nan ba kasheni zaiyi”. Sai kuma taja ajiyar zuciya tare da cigaba da faɗin. “Dama shi mugune sannan kuma an kawo ni inda ba kowa nawa zai cigaba da yimin mugunta”. Cikin sauƙe numfashi Momy tace. “Kul kada In sake Jin kin faɗi haka abakin ki bana so, ce miki akayi aure wasa ne, ina Umminki?”. Cikin Muryan kuka tace. “Tana falo”. Kai Mommy ta gyaɗa tare da faɗin. “Toh bawa Asma'u ta kai mata”. Miƙawa Asma'u wayar tayi ta karba kana ta fice ta kaiwa Ummi. Bayan sun gaisa da Ummi fuska ɗauke da yalwataccen farin ciki Ummi tace. “Kai Alhamdulillah Momyn Khausar yau muna cike da farin ciki in Sha Allah gobe zamu dawo, zamu dawo da tukuici mafi tsada da daraja na munduwar masarautar Mouley shaidar yarmu ta kawo budurcinta ”. Wani banzan kallo Hajiya Bunayya ta watsa mata Ummi kuwa cikin farin ciki ta cigaba da cewa. “Khausar ɗin mu ta kai budurcinta gidan miji sannan Sarauta wanda muke da yaƙinin in Sha Allah aɗakin Khausar zai kasance”. A wannan karon ƙwaffa mai ƙarfi Hajiya Bunayya tayi ta sunkuyar da kanta ƙasa yayin da idanunta suka kada sukayi Jawur cike da takaici bakin ciki da hassada tace. “Uhmm ai duk gaggawar asara ta dai jira samu”. Da kallonta suka bita sabida su dai fulanine ba wata cikekkiyar hausace garesu ba dan haka basu wani fahimceta ba bare su damu. Mommy kuwa cikin hayaniyar da take jiyowa tace. “Naji kamar kina cikin mutane”. Kai Ummi ta gyaɗa tare da faɗin. “Wallahi ina cikin mutane farin cikine ya hanani in haɗiye abun da zamu tattauna”. Mommy na murmushin Farin cikin tace. “Toh ki bari sai kin nutsu zamuyi waya amma ya jikin ƴar taki?.” Zama Ummi ta gyara tare da faɗin. “Jiki da sauƙi anzo an bata magunguna yanzuma ina ga bacci zatayi su Asma'u ne suka hanata bacci da surutu”. Ajiyar zuciya ta sauƙe tare da faɗin. “Toh shikenan Allah ya ƙara sauƙi”. Ameen Ummi ta amsa kana sukayi sallama. Acan gadon Khausar kuwa ganin ta samu bacci ne yasa Asma'u, Asiya Dije fitowa. Fitowar su yayi daidai da ɗaga wayar Lalla Hafsat ta manna akunnenta maganar minti biyu tayi kana ta janye tare da kallon Asma'u da shigowanta Falon kenan tace. “Asma'u kizo mu tafi kina da baƙo A Side ɗin Didi”. Kai ta gyaɗa tare da kallon Ummi batare data bita ba. Ummi data fahimci tsayuwar da take yasa tace. “Kije mana”. Ajiyar zuciya ta sauƙe tare da bin bayan Lalla Hafsat da ta fara ta fiya tana isa Falon ta saki ɓoyeyyen ajiyar zuciya ganin Dr Jameel dake zaune kan 3sitter Lalla Hafsat kuwa direct bedroom ɗin Didi ta wuce. Cikin tsira mata ido da tarin ƙaunarta dake ratsa duk wani magudanan jinin jikinsa wanda yake uzzura jabarsa ɗaya danne yayi alƙawarin tsakaninsa da Allah bazai ƙara kusantar zinaba, ganinta ya sashi sauke numfashi mai sanyi tare da lumshe idanunsa kana ya buɗe su akanta tare da cewa. “Ƙaraso ki zauna anan”. Ya faɗa yana nuna mata gefensa cikin wani irin yanayi mai tattare da kunya ta nufi gefensa ta zauna kana ta gaishesa amsawa yayi yana mai tsira mata idanu tare da shaƙar daddaɗan ƙamshin hunran data shafa Cikin sauƙe numfashi yace. “Albishir My Asmeey”. Idanunta aƙasa ta motsa laɓɓanta tare da faɗin. “Goro”. Yana binta da wani sihirtaccen kallo yace. “Fari ko Jaaaaa”. Murmushi ne ya subce mata asaman laɓɓanta jin yanda yaja kalmar Jaaa ahankali tace. “Fari ƙall”. Zamansa ya gyara fuskarsa ɗauke da ƙayataccen murmushi dake bayyana farin cikin dake ciki yace. “In sha Allah gobe, da Abualeey, Galadima, Waziri da Abban Zakariyya da ƙanin Abbanshi zaku tafi, saboda za'a je ayi tambayar Aurenmu”. Tafin hannunta ta sanya ta rufe fuskarta kana ta saki murmushi mai ɗauke da kunya kafin ta ɗago kanta tare da cewa. “Allah ya kaimu Allah kuma ya mana zaɓin abinda yafi Alkhairi”. “Ameen ya hayyu ya ƙayyum amma dai kinyi farin ciki ko?”. Kai ta gyaɗa still hannunta na saman Fuskarta. Cikin son janta da hira ya gyara zamansa tare da cewa. “Kuma harda batun Asiya da Zakariyya ma duk za'a yi tambayar kinsan shi Zakariyya ya riga ya koma Indi'a amma in Sha Allah yace bazai daɗe ba zai dawo saboda yana so ayi abin cikin ƙanƙanin lokaci in Allah ya yarda”. Ahankali tace. “Ayyah Allah dai ya mana zaɓi mafi Alkhairi”. Cikin tarin ƙaunarta yace. “Ameen nan suka ɗan ci gaba da hira”. Lalla Hafsat da Lalla Khadijah kuwa, duk suna ɗakin Didi hadimai na shirya musu kayansu dan yau da dare Lalla Khadijah zata koma gidanta. Lalla Hafsat kuwa ƙarfe shida na safe na safen gobe jirnsu zai tashi zuwa Mexico. Su Ummi kuwa ƙarfe sha daya zasu tashi. Wanda kuma da pravate jet zasu tashi so kai tsaye Adamawa jirginsu zai sauƙesu, wanda tunima sun samu amincewa da sahalewar sauƙansu a Yola international airport, kassn cewar abune na manya ga kuma su Sheykh Jabeer da sune masu Jihar. Acan ɓangaren Khausar kuwa bacci ne mai nauyi mai cike da gajiya takeyi. Yayin da aɓangaren Moddibo ma hakan ne ya kasance sosai yayi bacci kiran sallar la'asar ne ya tashe sa yana tashi yaji jikinsa yayi sakayau alamar zazzaɓin ya sauƙa, cikin jin daɗi yasa hannunsa bisa mararsa yana shafawa jin maransa tayi sakayau wani makirin murmushi ne ya subce mishi sai kuma ya lumshe idanunsa wani irin farin ciki yake ji mara misaltuwa gami da nitsuwa salama kwanciyar hankali da cikekkiyar lafiya sai kuma zazzafan shauƙi. Da Zaran ya tuna wasu abubuwa da suka gabata sai ya saki murmushin. A fili yace. “Wai Wayyo Didi zai kasheni Yah Mu'allim zan mutu”. Sai kuma ya ɗan jujjuya idanunsa tare da cewa. “Farar kura ba, *Minha Vidaa* ga tsoro ga ban tsoro, ga tsiwa ga raki ”. ahankali ya shiga toilet ya sakaraa kanaa ruwan ɗumi kana ya daura alwala ya fito cikin wani tattausan yadi fari ƙall ya shirya kana ya feshe jikinsa da turarukansa masu daɗin ƙamshi a bedroom ɗinsa yayi sallan azahar daya riskeshi yana bacci, kana ya wuce masallaci yana mgnar zuci. “Sai na hukuntaki da sani makarar samun jam'i da kikeyi kuwa”. Khausar kuwa kafin akira La'asar ta farka tana tashi Ummi ta sake bata abinci taci kana tace. “Toh tashi kiyi wonka kiyi salla”. Kai ta gyaɗa tare da miƙewa tsaye ga mamakinta sosai ciwon yayi sauƙi sai kaɗan-kaɗan da takeji alamun mgni yayi aiki. Bayan tayi wanka ta sauya kaya tayi sallan azahar da la'asar ɗin. Tana bisa sallayar Ummu ta ɗauko mata Magungunan _Aunty Aysha Aliyu Garkuwa_ ɗan bokatjn wata gumbar madara mai haɗe da kwakwa ta miƙa mata, ba musu Khausar ta karɓa ganin yadda Aunty Hajara ta tsareta da idanu. A hankali ta fara ci tana haɗawa da kwakwar gumbar nada ɗan karen daɗi shiyasa ta ci mai ɗan yawa. Sai kuma ta amshi gorar da take miƙamata wanda na tsumin riɗine da kuma tsimi zuma a cup ta haɗa mata su. Cikin tura baki tace. “Ayyah Aunty Hajara cikina ya cika fa”. Da sauri ta ɗan sa cup ɗin a baki sabida hararar data watsa mata. Ajiye kofin tayi bayan ta shanye. Sai kuma ta kalli Ummi dake cewa ki shiga Bathroom na haɗa miki ruwan ɗumi ki zauna a ciki, kai ta gyaɗa kana ta shiga. Toilet ta tayi tsarki da ruwan ɗumi kana ta shiga cikin wanda Ummi ta haɗa matan. Wanda yaji turaren tsarki ta fito. Tana baza ƙamshi ita kanta in ta ɗan sunkuyo da kanta sai ta Lumshe idanu sabida yadda take baza ƙamshi ga kuma kullacar sirri da yafi komai mata daɗi, shiyasa take nace masa wurin shafawa ganin ba kowa a ɗakin ne yasa ta fita falon tana jin zazzaɓin ya sauƙa kana zugin da ƙasanta ke mata ma ya ragu sosai. Haka dai yinin wannan ranan Khausar da Moddibo sukayi yinin jinya kuma Alhamdulillah jiki yayi sauƙe... Moddibo kuwa yana dawowa masallaci part ɗin Didi ya wuce. Allah ya sani so yake ya ganta yaga yanayin jikinta amman ya rasa ta yadda zai nematan haka yasa ya miƙe da nufin zuwa side ɗin dasu Ummin suke kuwa sai ya sauya hanya tare da komawa side ɗinsu Allah ya sani kunyasu Ummi yakeji, kuma tsoron wannan tsohuwar mai Shegen baki yakeji kada ta kunyatashi. Bayan sallan isha akazo aka ɗauki Lalla Khadijah ta koma gidanta. Misalin ƙarfe tara da kwata, Ummi ta kalli Khausar dake kwance gefenta tace. “Khausar kada kiyi bacci anan fa, tashi ki tafi dakin mijinki”. Cikin tsinkewar zuciya ta zazzaro idanunta waje, tare da saurin kallon Ummi tana mai girgiza kai kana tace. “Na shiga uku Ummi dan Allah, ki barni in kwanan ni bazan koma canba wlh anan zan kwana”. Kai ummi ta girgiza tare da faɗin. “Nan kuma Khausar bayan gacan ɗakin mijinki a'a bazai yiwuba. maza tashi ki tafi”. Da sauri Ummi ta zuba mata ido jin ta fashe kuka tsakaninta da Allah kuwa take kukan. dashi tana yarfe hannu tace. “Ni dai dan Allah Ummi ki barni mu kwana anan, wlh tallahi bani da lafiya dan Allah ki barni in kwana kusa dake”. Asma'u dake gefe tayi murmushi tare da gyara kwanciyar ta. Ummi kuwa ganin yanda take kuka da faɗin baza ta je bane yasa tayi shiru... Sai kuma ta jinjina kai jin Innayi na cewa. “Ba komai Ummin Jameel barta ta kwana a nan ɗin, gobe ina zata ganku”. Ita kam Khausar ido ta rufe tana mgnar zuci. “Yoh ai tarema zamu tafi dan wlh ni dai bazan zaunaba”. Zuwa lokacin karfe goma harda kota.... Washe gari da asuba ana fita masallaci Aka kai Lalla Hafsat da Hakim Airport. Bayan ta sallami su Ummi. Bakwai dai-dai jirginsu ya ɗags zuwa Mexico. Abujan Nigeria, karfe takwas dai-dai Unclee Naseer ya bar gidan. Tun fitansa kuwa Amina ke konce a tsakiyar falon bisa Carpet. A hankali take sauke numfashi sabida ɗan baccin ɗaya fara fizgarta. Cikin baccin da ya fara nisan, ta rinƙa jin hucin macijin nan, sai kuma tayi saurin buɗe idanunta sabida jin sanyin jikin macijin yana ratsa cikinta yana ɗan jujjuya kanshi tare dayin sama da kan nashi da ya shigar ta ƙasar ƴar rigar dake jikinta. Wani irin fitinennen karkarwa jikinta ya fara, tare da zazzaro idanunta baki ɗaya lokacin da taji macijin nan ya manna bakinshi kan nimple dinta na hannun dama yayiwa nimple din wani irin damƙa da karf.... *Littafin Sakayya dai na kuɗi ki biya karanta cikin aminci da salama ba haƙƙin kowa a kanki 1k ne kacal 0661110170 gtbank Aisha Aliyu Garkuwa sai ki turo min shaidar biyanki ta wannan number 09097853276 in tura Miki ki karanta cikin aminci* By *GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 28* Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Tallah !! Tallah !! Shahararriyar Marubuciyar nan Ikilima Adam (kyauta daga Allah) wacce ta nishadantar daku a littafin ta mai suna *Kanwata* *kaikajawa kanka , *Rai daya janzaki*. yau na sake dawowa domin Domin tallata muku Littafaina mai Suna *(RUDANI )* Da kuma *Makauniyar Shari'a* littafine mai kunshe da Butulci , cin amana ,zagon Kasa , soyayya irin ta gani kasheni , aminci da saura n su basai n'a cika Ku da surutu ba Hausawa sukace Gani yakori ji. Karku Manta *Makauniyar Shari'a* sabon littafi ne mai bibiyar Ma'anar sunan sa. Ya zarce duk littafai na , na baya. RUDANI littafine mai cike da Rudani da ban Al'ajabi , duk wacce kika fi buƙata zaki biya kudin sa Naira ɗari biyar kacal. Farashin kowannen su Naira Dari biyar ne 500 kacal Domin Karin bayani Ku tuntubeni a lambata kamar haka (09069080725 ko Kuma + 22953726162 ) wacce Bata shirya Siya ba kada mu batawa juna lokaci. Domin aikawa da kudi kai tsaye . 3115484026 ikilima Adam first bank Turo shaidar biya akan wannan 09069080725 sai najiku. Lokacin daya damƙi nipple ɗin ta akuma dai-dai lokacin itama ta runtse idanunta da masifar ƙarfi jin yanda yasa harshensa yana ɗo bakin nipples ɗin ta ya mata wani irin zuƙa wanda taji tun daga cikin Faratun ƙafarta wani irin abu yana biyowa har bakin nipples ɗin ta. Macijin kuwa zuƙa ya cigaba da yayi. Ita kam wani irin zogin azaba take ji duk da cewa bata taɓa Shayarwa ba amma ji take zafin yafi ƙarfin zafin jariri na zuƙan, baki ɗaya ta kasa motsawa dan duk jikinta ya narke koda ya tsanta ta gagara motsawa bare kuma tayi yunƙurin ceton kanta haka yayita zuƙa tsawon minti biyu da rabi kafin ya zare harshensa. Sai alokacin ta iya sunkuyar da kanta ƙasa kaɗan ta kalli bakin nipples ɗin ta jini kaɗan ta gani. Macijin kuwa harshensa yasa ya fara lashar jinin saida ya lasheshi fes. Tana gani amma ta kasa taɓuka komai har sai daya lashe jinin duka kafin ya maida kansa kan Breast ɗin ta na hagu da ƙarfi ta runtse idanunta jin yanda yaja nippes ɗin ta da ƙarfi yake zuƙa kamar zai tsinkeshi. Wani irin raɗaɗin azaba take ji tun daga ƙasan farcenta abin yana tattura yana bin jijiyoyi da duk wani magudanan jinin jikinta, wata iriyar fitinenniyar kasala ta fara ji mai masifar yawa bata san lokacin data runtse idanunta can taji ya sake wanda aƙalla taji ya ɗauki kimanin minti ɗaya da rabi kasa buɗe Idanunta tayi sai dai tana jin yanda yake lasar saman nipples ɗin ta wanda shima take zaton jinin kaɗan asama. Sai kuma taji ya fara zaro kansa zururuuu ya fita daga jikinta lokacin da taji ya fita ajikinta ne ta sauƙe nannauyan numfashi kana ta buɗe Idanunta ahankali ta bisa da kallo ga mamakin ta sai taga ya koma wancan dakin daya fito yaje ya kwanta. Baki ɗaya taji jikinta ya mutu kasala ya rufe ta wani irin Masifeffen baccin da tunda take bata taɓa jin irinsa ba ne ya rufeta da baya ta koma ta kwanta nan da nan bacci ya ɗauketa awajen... *Morocco* A kuma dai-dai lokacin Ummi, Hajja Nana, Aunty Ruƙayya, Aunty Hajara,Hajja Ummah, Hajiya Bunayya, Asma'u Asiya Dije Zaune suke a falon Didi bisa alamu sun gama baki ɗaya shirin su tafiya ne yanzu zasuyi. Khausar kuwa zaune take gefen Ummi tana sassayan kuka da shesh-sheƙa tuni. Muryanta har ya dishe dai-dai lokacin kuma Ibraahim da Haiydar suka shigo. Ahankali Haiydar ya miƙa mata hannu kana cikin sanyi murya yace. “Zanyi Missing naki Addah Khausy. Zamu tafi zan barki inda babu kowa namu. Zanyi missing naki da halayen ki. Ina ta tunanin idan na koma wazai min faɗa, Idan na bar datti a falon Momy?”. Sai kuma ya lumshe idanunsa hawaye na taruwa a idanunsa cikin sanyi ya cigaba da cewa. “Wazai yi min masifa idan na buɗe Labule ban gyara ba?. Wazai min mita idan na ɗauki System ɗin Momy?. Idan farcena ya taru Addah Khausi Wazai yanke min?”. Cikin rauni ya ida maganar hawaye na cika kwarmin idanunsa tare da kwaranyowa. Da sauri ta tashi ta faɗa jikinsa ta rungumesa tare fashewa da kuka tace. “Wallahi tare zamu tafi Haiydar ni baza Abar ni anan ba tare zamu tafi”. Ahankali Didi ta jawota tare da cewa. “Kiyi haƙuri Khausar kinji ko? Ai bake kaɗai za'a bari ba ba gani ba? Aini zan zame miki madadin Mommy Sannan ga Rahama zata zame miki madadin Asma'u”. Sunkuyar da kai Asma'u tayi saboda jin hawaye masu masifar zafi na zubowa a kuncinta tunda suka tashi da Khausar basu taɓa yin wata ɗaya basu haɗu da juna ba tun suna Nasury koda hutu akayi wanda ƙawance shiya zama sanadin Mutuntaka sosai tsakanin Momy da Ummi duk da Ummi ta girmi Momy sosai amma suna mutumtakan da yafi ƙarfin ƙawance. Jin Kukan Asma'u ne yasa Khausar miƙewa daga jikin Didi ta kifa kanta kan cinyar Asma'u tana kuka. Haka nan Hajja Nana taji rauni ganin za'a tafi abar Khausar ɗin ta agarin da batasan kowa nata ba. Akuma dai-dai lokacin Dr Jameel da Moddibo suka shigo atare cikin sanyi Modibbo ya rumtse idanunsa sabida jin yadda kukanta ya daki ƙahon zuciyarsa, cikin yin ƙasa da kai ya tsira mata idanu, tun da gari ya waye yake son ganinta amma ya rasa hanyar da zai bi ya ganta. Runtse idanunsa yayi jin sautin kukanta Ji yake tunda yake bai taɓa jin wani kuka da yasashi baƙin ciki da ƙunci ba kamar sautin Kukanta Ahankali ya ƙarasa cikin falon tare da zama gefen Ummi dake kan 3sitter wanda ke fuskantar Asma'u da Khausar sai ya zama na yana fuskantar Khausar. Cikin sanyin Murya yace. “Ummi har kun gama shiri kenan ?”. Cikin sanyi ta gyaɗa masa kai tare da cewa. “Mun gama shiri Babana”. Numfashi ya fesar tare da kallon Khausar dake kuka yace. “Ummi zamuyi kewar ku”. Kai ta gyaɗa tare da faɗin. “Nima zanyi kewar ka Babana Nasan kona koma Gembila, baza taimin daɗi ba tunda ba kai ba Jamelu na". Cikin kula Yace. “In Sha Allah baza mu daɗe ba zamu zo da izinin Ubangiji”. Cikin jin kewarsu tace. “Toh Babana yan zu dai ga amanar ƴata na bar maka amanar Khausi”. Shiru yayi tare da sunkuyar da kansa ƙasa haka nan yake ji amanar tayi masa nauyi. Sai kuma ya ɗago kansa ya kalli Hajja Nana da duk tayi sanyi tana matsar ƙwalla tace. “To ga dai yarinya Khausar nan mun kawo maka amanar kuma bata da kowa anan sai kai sai kuma Iyayenka wanda su na gamsu da Mutuntakansu, Kararsu, da kuma dattakon su”. Sai kuma ta share hawayen daya zubo mata ta cigaba da faɗin. “Nasan su zasu riƙe min Khausar babu haufi kaine dai ban sani ba kana nan kullum fuska babu murmushi bare fara'a gakanan ga ka nanne ne dai, dan haka ni dai ajihar min da jikata, banda cin zali”. Kallon ta yayi sai kuma ya sake sunkuyar da kansa bai san wacce kalma zai fada musu ba saboda girman abinda yake ji acikin zuciyarsa ya kuma lura wannan tsohuwar ya rigimace. Dr Jameel kuwa kallon Didi yayi cikin yanayinsa na raha yace. “Didi dan Allah ki ciwa Khausar ta daina kuka gashi tana samin Matata kuka bana so mu rabu tana kuka, gwara ita tana tare da mijinta Ni kuma zata sa matata ta tafi tana kuka Wazai rarrasa min ita?”. Baki sake Hajja Nana ke kallonsa kafin ta hararesa da faɗin. “Oooh Allah Ubangiji ya shirye ku kai kuma wa zai rarrasheta kake tuhuma?Gata da Uwarta kace Wazai rarrasheta?”. Murmushi yayi tare da langwaɓar da kai yace. “Wallahi Hajja Nana ko Ummi bazata rarrasa min Asma'u kamar yanda nake so in rarrasheta ba”. Dai-dai lokacin Jakadiya tashigo tare da kallon su Ummi kana tace. “Toh Bismillah ku fito Mazan baki ɗaya sun fito Sarki yace afaɗa muku ku fito jirginku ya kusa tashi”. Ummi ce ta fara miƙewa kafin Hajja Nana ta miƙe. Asanyaye Innayi ta miƙe ta rungume Hajja Nana tare da cewa. “Allah sarki Ƙawata zanyi kewarki”. Cikin sanyi Hajja Nana tace. “Ayyah nima zanyi kewan ki ko yaushe zamu sake haɗuwa”. Innayi na ɗan raba jikinsu tace. “In sha Allah bazan daɗe ba zamu zo Auren Asma'u zanzo”. Kai Hajja Nana ta gyaɗa tare da cewa. “Allah ya kaimu lokacin ya kawo ki lafiya”. Sai kuma ta kamo hannun Khausar ta sanya cikin na Innayi tare da cewa. “Toh ni dai ke nafi saninki akan kowa acikin Masarautar nan, dan haka ga amanar Khausar”. Kai Innayi ta jinjina tare da faɗin. “In sha Allah zaku same mu masu riƙe amana da kawaici da kara”. Da sauri Khausar ta janya hannunta acikin na Innayi ganin Ummi ta nufi ƙofan fita yasa ta faɗa jikinta ta fashe da matsanancin kuka kukan daya sa jikin kowa yayi sanyi cikin rauni take cewa. “Ummi Ni na fasa mu tafi tare bazan zauna ba, bani da kowa anan fa Ummi, nikam zan koma wajen Momy na kaifafa Haiydar mafa tafiya zaiyi”. Cikin shesh-sheƙan ta cigaba da cewa. “Ba Momy ba Haiydar ba Raudhat sannan ba Asma'u Ummi abarni ni kaɗai ni na fasa”. Ummi kuwa cikin ƙoƙarin hana kanta kuka da take ji da sauri ta kauda kai dan raunin Khausar yayi yawa a hankali tace. “Khausar alƙawarin da kika yiwa Yayanki Jameel kenan? Kin fasa cika masa alkawarin kenan?”. Cikin matsanancin kuka ta gyaɗa mata kai tare da cewa. “Na fasa Ni na fasa bazan iya ba, Zanyi tayi mishi addu'a kuma Allah ya bashi haƙuri ni bazan zauna da Yah Moddibo ba zaita ta cin zalina”. Ahankali Rahama ta matsa kusa da ita tare da faɗin. “Ayyah Addah Khausar ki zauna mana muma muna sonki muna son zama kusa dake kuma zan zame miki madadin Asma'u Didi Madadin Mommy Yah Ibrahim Madadin Haiydar Innayi Madadin Hajja Nana”. Cikin sauri ta juya ta rungume Haiydar tare da fashewa da matsanancin kuka Haiydar kuwa kasancewar sa Namiji yasa yashiga share mata hawayen ta yana cewa. “Kiyi shiru Adda Khausy in Sha Allah muna tare dake duk inda kike”. Ya faɗa hawaye na zubo masa. Ajiyar zuciya Ibraahim ya sauƙe tare da riƙe hannun Haiydar yace. “Haba Haiydar ya haka?. Kana Namiji kana Kuka ita kuma ya zatayi?Mu tafi”. Juyawa Haiydar yayi tare da nufar kofar cikin sauri Khausar ta yunƙura da niyyar bin bayansa tana cewa. “Ni wallahi na fasa zan koma bazan zauna ba Yah Jameel yayi haƙuri bazan iya cika alkawarin saba ni ban san nan za'a kawoni ba shi yasa”. Moddibo kuwa wani irin suya da ƙunci yake ji acikin zuciyarsa Kukane da yake saka masa ƙunci azuciyarsa babu wani abu da yaji baya sonji kamar kukanta. Didi kanta jikinta yayi sanyi saboda yanda Khausar ke kuka. A ɗan raunane Aunty Hajara ta kalleta kana tace. “Khausar ya za'a yi kiyi haka tun safe kike ta kuka sannan har yanzu ba zaki bari ba zaki sawa kanki zazzaɓi muma haka kike so mu tafi kenan muna kuka?”. Cikin rauni ta ƙarasa Maganar hawaye na cika mata Ido. Faɗawa Jikinta Khausar tayi tare da faɗin. “Yanzu Aunty Hajara sai ku tafi ku barni anan?”. Kai ta gyaɗa kana tace. “To ai ko wacce mace haka ta saba ,Aɗauketa daga inda ta sani daga wuraren data sani cikin Mutanen ta Yayunta, Ƙannenta Iyayenta”. Kai Khausar ke girgiza wa tana cigaba da riskar kuka. Aunty Hajara kuwa cikin sanyi da zubda hawaye ta cigaba da cewa. “Sannan akaita cikin ƴan Uwan mijinta, Iyeyensa, Yayunsa, Ƙannensa su zauna lafiya da ita su zame mata dangi dan haka kema ki zauna lafiya dasu”. Sabon kuka ta fashe dashi sai kuma ta kalli Hajja Nana Muryanta na rawa ta kifa kanta kan kafaɗar Hajja Nana tace. “Yanzu Hajja Nana kema kin yarda zaku tafi ku barni”. Hawaye na zuba a idonta tace. “Toh ya zanyi Khausar ke kika ce kina son Moddibo fa ke kikace kina sonshi sannan yanzu an Aura miki shi an kawo ki ki riƙa kuka nima ki sani kuka ba gaki ga masoyinki ba”. Ta ƙarashe maganar tana share hawaye tare da nufar hanya tana cewa. “Allah ya ƙaddara saduwarmu Khausar”. Da gudu Khausar ta zabura zata bita ganin haka yasa Moddibo saurin miƙewa wanda shi kansa baisan lokacin daya miƙe ba. Hannunta ya kama ya riƙe tare da haɗe tafukan hannunsu wuri ɗaya. juyawa tayi ta kallesa da fuskanta tayi jazir ga idanunta sun kumbura murya na rawa tace. “Ka sake ni zan bisu bazan zauna ba”. Wani irin rawa lips ɗin sa keyi so yake yayi magana amma ya kasa wani irin ƙuna zuciyarsa keyi kukanta na tayar mishi da hankali. Hajja Nana na fita Ummi tayi saurin bin bayanta ta fita Asma'u ma cikin rauni ta miƙe ta fita haka Dija, Asiya, Aunty Ruƙayya, Hajiya Bunayya suka miƙe cikin tashin hankali ta fashe da sabon kuka idanunta akan hannunta daya riƙe tace. “Nikam ka sake ni zan bisu”. Sai kuma ta maida kallon kan Hajiya Bunayya dake ƙoƙarin fita tace. “Addah Asiya, Dija duk tafiya zakuyi ku barni ba wanda za'a barni ni dashi sai ni kaɗai”. Jin haka yasa duk sukayi saurin ficewa Didi ma miƙewa tayi tabi bayansu haka Dr Jameel da Rahama duk suka fice domin yi musu Rakiya. Ganin duk sun fita yasa ya janyo hannunta suka bi ta cikin Corridor da zai sadasu da Side ɗin sa. Tana mai ci gaba da kukan suka haura, suna haurawa kai tsaye Falon shi ya nufa da ita suna shiga ya maida ƙofar ya rufe Falon... Ahankali ya ajiyeta bisa kujera, ita kuwa Khausar kuka ta kuma fashewa dashi, kukane wanda kasan daga ƙasan zuciyarta yake fitowa. Cikin sanyi ya janyota jikinsa ya rungumeta hannunsa na dama ya buɗe ya haɗa da nata tare da tsarkake yatsun su, kana ya runtse hannu ya ɗago hannun nata ya manna kan sajensa yana shafawa. Haka nan yake jin wani ciwom kukan ta yayin da hannunsa daya ke shafa bayanta alamun tayi shiru amma ina kukan ta sai ƙaruwa yake aƙalla sun ɗauki minti biyar ahaka amma Still kukanta ƙaruwa yake bai tsaya ba... Adai dai lokacin kuma tawagar motocin su Hajja Nana ya fita daga cikin Masarautar ya nufi Saleh Ramat International Airport wanda zai kaisu Adamawa kasancewar Private Jet ne yasa suna tashi daga Morocco kai tsaye Adamawa zasu sauka. ƙarfe goma dai-dai Jirginsu ya ɗaga daga Rabat Morocco zuwa Adamawa Nigeria... Acan Side ɗin su Moddibo kuwa cikin sanyi yace. “Kiyi haƙuri ki daina kukan nan”. Cikin matsanancin kuka take janye hannunta daga cikin nasa tana mutsu-mutsu da jikinta alamun so take ta kwace kanta murya a disashe tace. “Ni zan tafi”. Ganin haka ne yasa ya kuma ajiyeta akan kujeran kana ya durƙusa gwiwoyinsa agabanta sai kuma ya riƙe hannayenta tare da buɗa tafin hannunta duka biyu ya daura akan sajensa wanda yake da yaƙinin tana so, idanunsa ya ɗago ya kalleta cikin wata raunatacciyar murya mai cike da rauni da tausasawa yace. “Kiyi haƙuri kukan yana samun ciwo da ƙuci azuciyata kiyi haƙuri kibar Kukan”. Ina kukanta ta cigaba dayi tana cewa. “Ni zan koma bazan zauna anan ba garin da bansan kowa ba!”. Lumshe idanunsa yayi kana ya buɗesu akanta yace. “Ba gani ba ai kin sanni Yah Mu'allim ɗinki nefa, ko dai yanzu kin daina son nawa ne”. Cikin zubda hawaye tace. “Ni ba mai sona a nan”. Tafin hannunshi yasa yana sharce mata hawayen tare da cewa. “Kiyi haƙuri bana so inajin kukan yana tada min hankali yana samin ciwo azuciyata kiyi haƙuri ki daina Kuka *Minha Vidaa* bana son ki daina”. Sai kuma ya taune lip ɗin sa na ƙasa tare da faɗin. “Idan har ina jin tsoron da takaicin kukan wani ɗan Adam to Kukan kine Yana min suya da ƙuna azuciyata dan Allah ki daina zubda hawaye ki ki kalleni nine fa Yah Modibbo ɗinki da kikacewa su Lamido shi kikeso, ko dai kin daina Sona ne *Minha Vidaa?* Kai ta gyaɗa tare da cewa. “Ni dai zan koma gida aikaima ba sona kake ba In banda cin zalina babu abinda kake min tunda muke atsawon rayuwata zalina kake ci, kasa adakeni ka sani kaɗe ɗankwali ka zalunceni kuma yanzu ma in na zauna mugunta zakai tamin”. Kai ya girgiza cikin fesar da numfashi yace. “Bazan miki mugunta ba *Minha* niba mugu bane”. Cikin shesh-sheƙan kuka ta girgiza kai tare da cewa. “Baka Sona katsaneni su Momy suka yarda suka kawo Ni wajen wanda baya sona ya tsaneni suka tafi suka barni”. Runtse idanunsa yayi tare da faɗin. “Nine bana sonki *Minha?*”. Kai ta gyaɗa kana tace. “Eh mana baka sona basai mugunta kake tamin ba”. Kai ya dafe cikin jin zafin hawayenta yace. “Yaushe nace miki bana sonki, kuma yaushe nai miki mugunta?”. Cikin tura baki da shesh-sheƙa ta goge fuskarta tace. “Shekaran jiya da daddare ba mugunta kayi min ba kakusan ka kasheni, kuma sai Allah ya saka min duk muguntar da kake min”. Cikin taushin lafazi mai cike da kulawa cikin muryar da kashe jiki da zuciya yace. “Toh kiyi haƙuri ki yafe min ki daina yimin Allah ya isa”. Hawaye na kwaranya daga idanunta ta maƙe kafaɗarta da cewa. “Wallahi bazan yafe ba”. Da damuwa asaman fuskarsa ya motsa laɓɓansa tare da cewa. “Ya Salam mijinki ne baza ki yafewa ba *Minha* ”. Kai ta gyaɗa cikin tabbatar wa tace. “Eg bazan yafe ba tunda zalina kakeci”. Sai kuma ta kifa kanta ahannun kujera ta cigaba da yin kuka. Duk rarrashin ta da yake taƙi yin shiru. Ahankali ya miƙe ya nufi bedroom ɗin sa, ganin ya tafine yasa ta yunkura cikin sauri ta miƙe ta nufi ƙofa tana murɗa handle ɗin taji kofar arufe, komawa tayi ta zauna kan kujeran data tashi kana ta fashe da sabon kuka fahimtar ya rufe ta yadda bazata iya buɗewa bane. Moddibo kuwa yana shiga bedroom ya ɗauki wayanta. Call log yashiga number Momy ya Kira buga ɗaya ana biyu ta ɗauka yana dai-dai bakin ƙofan zai fiti falo yaji Momy ta ɗauka cikin nutsuwa, girmamawa, Mutumtaka, kara gami da risinar da Kansa ƙasa yace. “Momy Barka da Safiya”. “Barka dai Moddibo ko?”. Cewar Momy. Kai ya gyaɗa tare da faɗin. “Eh Momy nine”. Kai ta jinjina tare da cewa. “Ya gida yasu Khausar suna lafiya?”. Cikin damuwa da yanda yake jin shesh-sheƙan kukanta yace. “Momy tana lafiya amma tunda su Hajja Nana suka tafi take ta kuka Momy nayi-nayi ta daina Kukan taƙi”. Cikin raunin Murya irin na wanda ke gab da zubda hawaye ya ƙarasa Maganar saboda har cikin ransa yake jin kukanta sai kuma ya cigaba da faɗin. “Momy dan Allah ki rarrasan min ita kukan zai sa mata zazzaɓi Momy ki rarrasheta ki bata haƙuri”. Cikin sauƙe ajiyar zuciya Momy tace. “Yanzu ina Khausar ɗin?”. Ahankali yace. “Gata nan”. Dai-dai lokacin kuma ya isa gaban Khausar ɗin durƙusawa yayi agabanta tare da manna mata wayar akunnenta. Momy kuwa ahankali tace. “Hello Khausar”. Ta buɗe baki da niyyar cewa na'am Momy kenan kuma kuka ya kufce mata cikin rauni tace. “Momy sun tafi sun barni basu barmin kowa ba babu wanda na sani”. Sai kuma tayi shiru sakamakon kuka da yaci ƙarfinta kusan minti biyu ta ɗauka tana kuka still wayan na maƙale kunnenta. Kallonta kawai Moddibo keyi ya rasa me yake masa daɗi suya yake jin zuciyarsa nayi, hannunta ɗaya na riƙe da nashi yana shafa sajensa yana kallonta ji yake kamar ya buɗe ƙahon zuciyarsa ya sata acikin ya rufe kofar koda zata daina kukan. Ganin yadda hawayenta ke kwaranya ba ƙaƙƙautawane yasashi, ɗan ƙara matsota, tafukan hannunsa yasa ya tallabe fuskanta tare da matso da tashi fuskar a hankali ya zare harshen sa. Wani irin dogon ajiyar zuciya Khausar taja a lokacin da taji, sanyin tattausan harshensa yana ratsa kumatunta. Shi kuwa Modibbo cikin yanayi na musamman, ya fara lasan hawayenta tare da hanasu zuba. Ita kuwa Khausar haka nan taji ta gaza barin kukan. Ganin baza tayi shiru ba yasa Momy cewa. “Toh yanzu magana zakiyi ko Kuka zakiyi Khausar?”. Cikin kuka sosai tace. “A'a Momy”. Sai kuma ta cigaba da kuka. Cikin ɗaure fuska Momy tace. “Idan baki daina Kukan nan ba kashe wayar zanyi”. Kai ta girgiza tare da faɗin. “Momy na daina”. Ajiyar zuciya Momy ta sauƙe kana tace. “Wai ni kam Khausar kinyi hauka ne? meyesa baki da hankali ne? Nace wai hauka ne a kanki?”. Cikin ƙoƙarin hana kanta kuka da shesh-sheƙa take girgiza kai. Modibbo kuwa a hankali ya lumshe idanunsa domin yanajin duk abinda Mommy ke faɗa, sai kuma yaci gaba da lasar kumatunta da duk ɗigon hawayen da zai ɗiso. Momy kuwa cikin haɗa fuska tace. “Waye kika taɓa ganin yayi haka?. Ke dama kin ɗauka Aure wasa ne? to ki nutsu ki maida hankalinki cikin jikinki kisan abinda kike yi Aure ba abin wasa bane Aure Sunnar Manzon Allah (S.A.W) kuma Aure unarnine na Allah da Manzonsa sannan kuma keda kanki kikace zaki rayu dashi a ko wanne yanayi. Dan haka babu yanda za'a yi adawo dake kin taɓa ganin anyi Auren ƴa mace ta koma gidansu?”. Cikin matsanancin kuka ta girgiza mata kai Momy kuwa cikin nutsuwa ta cigaba da faɗin. “Hakkine da iko da matsayin miji duk inda yaga dama ya ajiye matarsa ya za'ayi Kice ya dawo dake hauka ne akanki?. Haka Ummi da muka yi waya take faɗa min Haiydar nata kuka kamar ransa zai fita saboda ya tafi ya barki kina kuka duk hankalinsa ya tashi zaki sa yaro adamuwa kisa ya dawo min da zazzabi shi kansa mijinki kin tayar masa da hankali”. Cikin faɗa ta cigaba da cewa. “Har mijinki zai riƙa rarrashinki yana cewa kiyi haƙuri amma ki ƙi kiyita kuka kamar ibada”. Khausar kam shesh-sheƙa ta cigaba dayi so take ta hana kanta kuka amma kukan yaƙi haɗiyuwa. Cikin damuwa Momy ta cigaba da cewa. “Ok zakici gaba da kukan kenan?”. Kai ta girgiza tare da faɗin. “A'a Momy na dainaaa”. Irin yanda take kukan har numfashinta na yankewa. Momy kuwa cikin damuwa ta cigaba da faɗin. “Mijinki yaita rarrashin ki ki ƙi rarrashuwa hauka ne akanki, Kiyita kuka kina cewa zaki da kowa ba ganan Maman mijinki ba ai zata zame miki madadina in dai kika mata biyayya zata maye miki gurbina mijinki kuma dole ki masa biyayya sannan ki bishi sau da ƙafa domin shine komai na rayuwar ki a yanzu saɓa mishi kamar saɓa umarnin Allah da Manzonsa ne da suka ce Ayiwa miji biyayya”. Kuka ta cigaba dayi tana jan ajiyan zuciya. Moddibo kuwa ganin Momy nayi mata faɗa sannan bata daina kukan ba yasa ahankali yasa hannu ya zaro wayar daga kunnenta kana ya mayar kunnensa cikin sanyi da ƙasƙantar da kai murya a raunace yace. “Kiyi haƙuri Momy rarrashinta za'a yi ba faɗa za'a yi mata ba”. Yana maganar kamar zaiyi kuka. Kai Momy ta girgiza kana tace. “Khausar baza taji rarrashi ba idan ta fara kuka batasan bari ba kafita harƙanta ka barta idan tayi Kukan tagaji da kanta zata bari ka barta na lura Khausar rigima ne da ita”. Sake ƙasƙantar da muryarsa yayi yace. “Momy kiyi haƙuri In Sha Allah zan rarrasheta za tayi shiru Mommy bayan iya barinta tana kukaba zai cutar min da ita”. Kai Momy ta gyaɗa tare da cewa. “Toh shikenan sai anjina”. Ahankali ya sanya hannunsa kan kumatunta ya fara share mata hawaye kana cikin sanyi da taushin lafazi yace. “Kiyi haƙuri ni ba mugu bane bazan miki mugunta ba, nifa Mijinki ne ba kyau kada ki sake cewa mijinki Mugu bakya tsoron Allah ya ƙona kine?”. Cigaba da kuka tayi wanda yake fitowa daga ƙasan ranta cikin rauni tace. “Aini ban ce maka mugu ba amma dai kana cin zalina shekaran jiya kusan kasheni kayi kuma Allah zai sa kamin”. Sake ƙasa da murya yayi cikin taushin lafazi yace. “Kiyi haƙuri In Sha Allah bazan sake ba ki yafe min kinji ki yafewa Yah Moddibonki Minha”. Kafaɗa ta maƙale tare da tura baki da juya kumburarrun idanunta tace. “Ni dai ban yafe ba sai Allah ya saka min daga duniya har kiyama bazan taɓa yafe maka ba”. Zare idanunsa yayi sai kuma ya langwaɓar da kansa yace. “Ayyah Khausar am ki yafemin kiyi min duk horon da zaki min amma kiya femin”. Cikin shesh-sheƙan kukan ta kallesa kana ta tura bakinta tace. “Da gaske?”. Cikin sauƙe numfashi yace. “Yess kimin duk hukuncin da kikaga ya dace da laifina, Amman banda kuka kuma banda cewa bana sonki da kuma cewa zaki koma”. Cikin sauƙe numfashi shesh-sheƙan tace. “Toh nima yanda kake cin zalina sai na rama ka kaɗe ɗankwali”. Ba zato yaji murmushi ya sufce masa sabida mgnar tazo mishi a bazata. Ya kuma lura yadda tayi mgnar kamar hakan shine babban burinta, ɗan ware idanunsa yayi tare da cewa. “In kaɗe ɗankwali kuma?”. Cikin tura baki ta gyaɗa kai tace. “Eh kaima ba haka kake min duk abinda nayi kaima mugunta da kayi min ka kaɗe ɗankwalin kaji abinda nake ji”. Numfashi ya fesar cikin tsira mata ido yace. “Idan na kaɗe ɗankwalin zakiyi shiru?”. Da sauri ta gyaɗa masa kai tare da faɗin. “Eh”. Sassayan ajiyar zuciya ya sauƙe kana yace. “Toh kawo ɗankwalin in kaɗe sau nawa zan kaɗe?”. Kallonsa tayi ta wani tura bakisai kuma tace. “Da gaske zaka kaɗe?”. Girarsa ɗaya ya ɗaga mata. Cikin jin dadi tace. “Toh Sau hamsin zaka kaɗe” Ware manyan idanunsa dake narke yayi tare da yarfe hannu da faɗin. “Wayyo Allah na Ni Aleeyu”. Sai kuma ya zauna ya kifa kansa akan cinyarta cikin langwaɓar da kai yace. “To ai zaki kashe mijinkeeh”. Ya ƙare maganar cikin shu'umar muryar da tasa jukinta mutuwa, Ƙyafƙyafta idanunta tayi kana tace. “Ba nima kana sani ina kaɗewa sau 30 ko sau 20 ba?“. A hankali yace. “Toh ai ke 50 kikace inyi”. Cikin sharce hawayenta tace. “Toh kasan Ai laifin da kayi yafi nawa yawa da zafi ko?”. Numfashi ya fesar kana yace. “Toh shikenan kawo ɗankwalin In kaɗe”. Ɗankwalin abayar kanta ta cire ta miƙa masa karɓa yayi yana ɗan buɗawa. Baki ta tura tare da cewa. “Ai wannan ma bashi da nauyi bari In ɗauko maka ɗan kwalin Less”. Saurin riƙo hannunta yayi ganin ta yunƙura yace. “Ainima wanda nake saki kike kaɗewa bana Less bane kin manta?,Na Uniform ne na Uniform kuma be kai wannan kauri ba”. Baki ta tura tare da faɗin. “Toh ka kaɗe”. Cikin tsira mata idanu yace. “Ina idan na kaɗe zakiyi shiru?”. Gira ɗaya ta ɗage cikin jin dadi tace. “Eh mana kai dai ka kaɗe na gani”. Murmushi yayi kana yace. “Toh ki share hawayen ki”. Ba musu ta sanya hannunta ta share hawayen yayin da take sakin murmushi tana tuna yanda take jin azaba ahannunta idan ta kaɗe sai kuma ta ɗan ɓata fuska da faɗin. “Toh kaje ka kaɗe mana”. Kai ya gyaɗa tare da cewa. “Toh muje”. Kallonsa tayi da kumburarrun idanunta tace. “Ina?”. “Muje mana kiga yanda zan kaɗe”. Ajiyar zuciya ta sauƙe tare da cewa. “Ok”. Hannunta ya riƙe suka shiga bedroom ɗin kana suka wuce Bathroom. Bocket ya jawo ya sa ɗankwalin kana yasa ruwa. Juyawa yayi ya kalleta tana tsaye bakin ƙofa tana murmushi kuma har zuwa lokacin tana sauƙe ajiyar zuciya na kukan da tayi amma kuma fuskarta ɗauke da murmushi ya lura kaɗe ɗankwalin zai sata farin ciki ganin itama yau ta samu ƴanci zata sashi aiki cikin langwaɓar da kai ya kwaikwayi muryarta yanda take roƙon sa abaya yace. “Ayyah Yah Mu'allim a kiyi haƙuri mana In cire rigar jikina kar in jiƙe”. Ka faɗa ta maƙe kana ta tura bakinta tace. “Ai kaima lokacin da kake sani kaɗewa harda hijabi ma ajikina da kuma Uniform ɗina haka kuma nake kaɗewa”. Sake langwaɓar da kai yayi tare da narkar da murya yace. “Kenan yanzu bazan cire Jallabiyar ba?”. Kai ta gyaɗa tana murmushi tace. “Yesss Of Course kayi ahakan”. Ta ƙare maganar tana cilla girarta sama fuska ɗauke da murmushin mugunta. Kai ya gyaɗa tare da tsugunnawa ya matso ɗankwalin acikin bokitin”. Cikin sauri ta wani tura baki tace. “Ai ba'a matse ɗankwalin sosai kaɗan ake matsewa”. Ta faɗa tana karasa shiga cikin Banɗakin abakin Bathtub ɗin ta zauna shikam cikin wani irin yanayi na musamman ya fara kaɗe ɗankwalin na farko, hammm ya ja numfashi sabida sanyi ruwan daya watsu a jikinshi, sai kuma ya kaɗe na biyu kana ruwan ya watsu a fuskarsa sake kaɗewa yayi Still ruwan ya sake watsuwa afuskarsa tuni sajensa ya jiƙe. Ido ta tsirawa Sajensa tana sakin murmushi Allah ya sani sajensa na masifar yi mata kyau musamman yanzu da fuskarsa ta jiƙe da ruwan sai ƙyallin sajen keyi murmushi kawai take tafi kowa sanin yanda zaiji a hannayensa idan ya kaɗe. Moddibo kuwa sau bakwai ya kaɗe sai kuma ya tsugunna zai mayar cikin Bokitin. Cikin sauri ta kamo hannunsa tace. “Wallahi sai ka sake kaɗewa ai bai bushe ba”. Lumshe idanunsa yayi tun lokacin da hannunta ya sauƙa kan nasa jin tsikan jikinsa na tashi saboda laushi da kuma santsin hannunta haka nan ya tsinci kansa cikin wani irin farin ciki da shauƙi da kuma nishadi ɗan marairaice fuska yayi kana yace. “Toh shikenan”. Sai kuma ya ƙara uku kafin ya kalleta yace. “Toh yayi In tsoma”. Cikin jin daɗi ta gyaɗa masa kai sake tsomawa yayi ya matse zuwa lokacin baki ɗaya Fuskarsa ta gama jiƙewa har ruwan na ɗiga tal-tal-tal kana gaban Jallabiyarsa ma ya jiƙe ahaka dai har ya tsoma sau biyar ya kaɗe sai kuma ya ajiye ɗankwalin acikin Bokitin ya riƙe ƙugunsa tare da cewa. “Wayyo Allah ƙuguna”. Still sajensa na ɗigar da ruwa til-til-til. Dariya ta ƙyalƙyale dashi harda dafe ciki. Tsayawa yayi yana kallon yanda dimples ɗin ta ya lotsa da kuma yanda fararen haƙoranta suka bayyana suna sheƙi duk da cewa ga yanda fuskarta yayi ja da kuma idanunta suka kumbura cikin ƙyalƙyala dariyar tace. “Madallah ka dai ji yadda nake ji. Allah ya ƙara ai nima haka nake ji kuma wallahi saura arba'in da biyar”. Ta ƙare maganar tana mishi signal ɗin daya sashi jin wani irin fitinenne abu na zirya daga tsakiyar kansa har zuwa tafin sawun shi. Karya kai yayi tare da langwaɓar da murya yayi kalar tausayi kamar yanda da take masa yace. “Dan Allah Malama kiyi haƙuri arage min yawansu yayi yawa hannuna ciwo yake”. Cike da farin ciki ta kuma fashewa da dariya kana ta miƙe ta riƙe ƙugu tace. “Haka nake ji kaima kayi”. Sai kuma ta zuba wa sajensa idanu tana kallon yanda ruwa ke cigaba da ɗiga tal-tal-tal. A hankali yasa babbar yatsarsa na hannunsa na dama ya kwantar da gashin giransa tare da zira mata idanu. Ganin ta kifi tafin hannunta kan sanjeshi tana ɗan katse ruwa tare da cewa. “Bari in gogema maka ruwan”. Sai kuma ta ƙare maganar da yin murmushin da zuba idanunta kan sajen da kyau. Ya lura batama sanin lokacin da take kai hannunta kan sajenshi, ganin yadda ya tsira mata idonsa ne yasa tai saurin janye hannunta. Shi kuwa Modibbo cikin wani irin fitinenne flenings ya ɗan sake matso ɗan kwalin Abayar ya sake kaɗewa dake ta miƙe tsaye tana kusa dashi haka yasa ruwan ya jiƙata. A tare suka saki ajiyar zuciya. Ita kuwa gira ta kuma ɗaga mai tare da cewa “Ya akayi?”. Cikin fitinenniyar murya can ƙasan maƙoshinsa yace. “Zaki kasheni“. Murmushin mugunta tai tare da cewa. “Ba wani mutuwa sai wuya dai, ci gaba, tunda ban mutuba in sha Allah kaima bazaka mutuba”. Cikin narke fuska yace. “Uhmmm bayan wuya kuwa zamsha daɗi ba“. Sai kuma ya sunkuya ya cigaba da kaɗewa har yayi na takwas Kallonta yayi tare da faɗin. “Wayyo Didi na hannuna ciwo Allah hannuna zogi yake min Minha”. Dariya ta ƙyalƙyala kana tace. “Allah ko goma baka yiba kuma sai ka ƙara”. Juyawa yayi ya fuskanceta kafin yace. “Kiyi haƙuri ni koma me kike so ki sani amma banda kaɗe ɗankwalin nan yana da wahala”. Ware Idanunta tayi tace. “Kaima haka kake yimin ba haka kake sani ba dan haka kaima sai kayi,yau kam sai kayi”. Yana yarfe hannu yace.. “To ai nayi amma arage min kingani kin ninka min yayi yawa ki bari sai gobe In ƙarasa,in yaso yau inyi 25 gobe inyi 25”. Ɗan shiru tayi kamar mai nazari sai kuma tace. “Toh kayi 25 ɗin, kayi na yarda”. Shafa sajensa yayi tare da cewa. “Kuma nima ai ashirin nake saki”. Ƙugu ta riƙe kana tace. “Toh aini laifina kaɗan ne”. Kwaikwayon maganar ta yayi yace. “Toh nima ki bari idan na sake miki lefin sai ki sani”. Da sauri tace. “Zaka sake laifinma kenan?”. Cikin sauƙe numfashi yace. “Yess sosai ma kullumma kuwa,bai kema kullum sai kin maimaita laifi dan haka nima banyi alƙawari bazan ƙaraba”. Cikin kwaɓe fuska tace. “Wlh komawa zanyi”. Sai kuma ta kalleshi jin yana cewa. “Kiyi haƙuri wasafa nake, wanda nayima na tuba ki yafemin”. Cikin jin dadin cewa yau ita kesa Moddibo irin punishment ɗin da yake sata kuma yanayi harda ƙaramar murya yake mata cikin jin dadi tace. “Toh ka kaɗe, Ka kaɗe”. Kai ya gyaɗa kana yasa ita kam dariya ta cigaba dayi yayin da yake jin wani irin farin cikin ganin murmushin ta da kuma yanda idan yace ya gaji take dariya yasa duk kaɗewa ɗaya sai yace. “Wayyo hannuna”. Ita kuma sai ta fashe da dariya ahaka dai har akayi ashirin tana ƙyalƙyala dariya kamar ba ita ke kuka ba yanayin yanda ruwan ke sauƙa a fuskarta sai ya zama fuskar ta wanku fes juyawa tayi kan abin alwala ta wanke fuskarta sai ta juya ta kallesa lokacin daya kade na 25 yana ƙoƙarin maida bocket ɗin inda ya dauka tare da sanya ɗankwalin acikin kana yace. “Wayyo Hannu na ya mutuuuuu”. Dariya ta sanya tare da faɗin. “Nima haka nakeji duk randa aka sani kaɗe ɗankwalin nan na koma ko rubutu bana iyawa sai dai Haiydar ya min kaima yau kaji yanda nake ji”. Juyawa tayi ta nufi hanyar fita. Da sauri ya tsaya gabanta yace. “Toh Ni yanzu ko rigana ma bazan iya cirewa ba gashi duk ya jiƙe ki taimaka min ki cire min”. Kafaɗa ta maƙale tace. “Um-um nima ai idan ka sani da kaina nake cirewa kacire ka gani kaima idan zaka iya ka dai ji yanda nake ji”. Cikin langwaɓar da kai yace. “Toh shikenan”. Sai kuma ya tsugunna ya kamo ƙasa Jallabiyar ahankali ya zaro tare da faɗin. “Wayyo hannuna”. Cikin sauri Khausar da takai bakin kofa zata fita ta juya jin maganarsa dariya ta ƙyalƙyala dashi. Yana cire Jallabiyar ya saƙale ahanga dake ban ɗakin. Ita kuwa ahankali ta zubawa sajensa dake ƙyalli ido sai kuma ta maida idanunta kan gashin ƙirjinsa dake kwance luf-luf. Ahankali ya matsa kusa da ita. Yayinda ita kam baki ɗaya idanunta na kan ƙirjinsa. Yana isa jikinta ya janyota kana ya rungumeta aƙirjinsa yana saki wani sanyayyan ajiyar zuciya kanshi ya cusa tsakanin wuyanta da kafaɗarta a hankali ya kai bakinsa saitin kunnenta yace. *“Minha vidaa* Kin huce ko? Kinji daɗi kinsa mijinki wahala?”. Kai ta Jinjina tace. “Eh amma dai zaka ƙarasa saura guda 25”. Cikin sauƙe numfashi ya shaƙi ƙamshin ta yace. “In dai zakiyi dariya kaɗewan zai saki farin ciki ko guda dubu kike so zanyi miki *Minha vidaa*”. Lumshe idanunta tayi. Shikam ahankali ya riƙa cusa yatsun ƙafansa ƙarƙashin ƙafanta wanda yasa dole ta daura tafin ƙafan ta akan rumfar ƙafansa yana jin haka ya manna kanta da ƙrjinsa ahankali ya fara ɗaga ƙafansa yana takawa har suka fito yana tafiya da ita, ɗin yaja ƙofan ya rufe... Suna shiga tsakiyar bedroom ɗin ya matsa da ita bakin gado akunnenta ya raɗa mata “Kijifa kema kin jiƙe”. Baki ta tura cikin kasala tace. “Uhm toh ba kaine ka jiƙani”. Yana lumshe idanunsa yace. “Bake bane kika tsaya kina min dariyar mugunta ba”. Dariya ta sanya Amma batace komai ba. Akasalance yace. “Yanzu ma dariyar kike min ko Minha”. Cikin lumshe idanu tace. “Eh mana kaima ba dariyar mugunta kake min ba”. Yana fesar da numfashi yace. “Ni na taɓa yi miki dariya ne?”. Tana tura baki ta ɗan gyara tsayuwar ta akan ƙafarsa tace. “Baka min dariyar, tunda kasan kayi min Mugunta ai kai kaji daɗi ma nayi maka dariya kai ban taɓa ganin haƙorinka bama”. Sanyayyan murmushi ya saki tare da cewa. “Aikam naji daɗi kiyi min dariya nayi farin ciki, kuma ke yanzu ai ba haƙorina bama, ba gashi harda ƙirjina da duka jikinama kike kalloba shekaran jiya har kusan tsinkemin lips nafa kikayi Minha vidaa da kyar na tsira dasu”. Cikin sauri ta runtse tare da cusa kanta a ƙijinsa. Sai kuma tayi saurin buɗe idanunta jin ya zuge zip ɗin rigarta yayi ƙasa da ita. Cikin tura baki tace. “Sanyi fa”. Muryansa ashaƙe yace. “Badole kiji sanyi ba rigar ta jiƙe ki bari In cire miki shi kiji ɗumi”. Kafaɗa ta maƙale tace. “Um-um nikam ka barmin rigana”. Numfashi ya fesar yace. “Zai saki mura Ni kuma bana son abinda zai cutar *Minha* ”. Shuru tayi jin yanda ya zuge rigar sannan yayi ƙasa da hannunta ya cire acikin rigar runtse idanunta tayi lokacin da taji ya zare ɗaya hannun rigar ya zama ta gaba ne kaɗai ya rage baya yaja kaɗan rigar ya faɗi runtse idanunta tayi. Cikin sauri da bugawar zuciya ya rumtse Idanunsa jin tudu da taushin Breast ɗin sun sauka kan ƙirjinsa ga sanyi daya ratsa fatar jikinsa wani sanyayyan ajiyar zuciya mai ƙarfi ya saki atake jikinsa ya fara sharking Kamar anjona masa Shorking. Cikin wani irin sauri tasa hannu ta zagaye ƙugunsa da ƙarfi yayin da take jin wani irin abu yana game jikinta mai cike da shauƙi. Shikam wani irin abune ya tsiga masa tun daga tafin ƙafarsa har ƙwaƙwalwar kansa yayin da idanunsa suka sauya lips ɗin sa suka hau rawa hannunsa dake rawa ya ɗaura akan skintied ɗin ta ya fara murzuwa yana ƙasa dashi. Da sauri ta tura bakinta ta riƙe kana tace. “Wayyo Allah ka bari bana so”. Ahankali ya zauna bakin gado da ita tare da jingina bayansa da jikin gadon ya ɗan ware ƙafafunsa yasata atsakiyar ƙafansa blanket ɗin ya ware ya rufe su cikin mayatacciyar murya yace. “Ai kin san ba kyau fa tauye haƙƙin miji, haka zaisa ki faɗa cikin fushin Allah, kina son Allah yayi fushi dake?”. Cikin sanyi take girgiza mishi kai tare da lafewa a jikinai tana shaƙan. Wani irin ƙamshin blanket da taushinsa da kuma sanyinsa ɗakin suka haɗu suka sauƙar mata da kasala da mutuwar jiki ahankali ta manna kanta da jikinsa dai-dai kan maransa. Cikin sauƙe numfashi yasa hannunsa duka biyu ya ɗago ta kana ya manna ƙirjinta da ƙirjinsa ya zamana kanta na dai-dai ƙasan gemunsa yana shinshinan kanta ahankali ya fara shafa bayanta sai kuma ya sauƙe hannunsa kan skintied ɗin ta yana ɗan tura hannunsa kan mazaunanta. Da sauri ta runtse idanunta kana tasa hannunta ta rungumo bayansa ɗaya hannun kuma yana kan sajensa tana shafawa ahankali ya matso da bakinsa kan kunnenta cikin wata kasalalliyar murya yace. “ *Minha* ”. Lumshe idanunta tayi zuwa yanzu ta fahimci wani sunane da yake kiranta dashi wanda batasan me manufar saba may be wani abune daban sai wata zuciyar kuma tace waya sani ko ƴar Iska yake nufi tunda yace min Fattanah Rigimammiya yanzu kuma yana ce mata *Minha vidaa* wata ƙil ƴar Iska yake nufi dan yaga yayi abu da ni kuma Allah ya sani nidai ba ƴar Iska bace ta ƙare maganar zucin tana ƙoƙarin tashi. Da sauri ta koma ta faɗa jikinsa ganin lokacin data tashi yasa hannu ya tallafe ƙirjinta da hannunsa ɗaya kana ya kamo hannunta ɗaya kuma ya ɗaura kan mararsa...... By *GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 29* Na *Aysha Aliyu Garkuwa* *Masu son Maganin infection set ɗin 10k half 5k sai kuma masu son maganin mata na gani na faɗa na kece raini da baza ƙamshi na alfarma, ku marmatso kusa wannan account no in ne naku ta ciki zaku turo kuɗin ku 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, Sai ki turo shaidar biyanki ta WHATSAPP NUMBER'N na 08069423567. akwai sabbin kaya masu zafi suna nan da zafinsu, ki turo kuɗinki a saki cikin lissafi. Kayane na mata masu zafi sadidan daga Chadi suke na sahihan mahaɗa, akwaisu Garukan daka, gumbunan, Tsumummuka, cida Ciccibi Abodi cida kaza ci da jan nama kwanon ƙasaitacciyar mace butar sirri, furar mata, gumbar madara Gumbar kolli mai ƙyallin al'khairi gumbar uku al'khairi, gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, gumbar riɗi, garin maɗi garin melɗamhi garin ilanwaddihi garin mallaka, tsumin tsirtai tsumin kinfi budurwa, tsumin riɗi, tsumin ta baje Sabaya, matsin maliƙi mai masifar matse mace wanda bani da haufi kanshi 7k ne kacal matsin daɗi har maɗiga, mai ɗan kare kyau da sauƙo da ni'ima 5k ne kacal Ni a kayana bani saida abin cushe-cushe duk yawan kayana matsi biyu ne kacal gareni shi Maliƙin da kuma daɗi har maɗiga, wanda basu da illar komai sai aiki sha yanzu mgni yanzu in zaki saya anfi son ki haɗa su biyun 12k ne. Kullacar sirri al'ajabu shu'umar Humra, da duk sauran kan ƙamshi. Haɗin amarya budurwa ko bazawara haɗin mai jego ko uwar gida, akwaisu Available set ɗinmu hawa hawane akwai manya akwai ƙananan, ƙanan daga 40k ne 35k 30k 25k 20k 15k 10k shine ƙarami haɗina na karshe sai kuma haɗin kwanon ƙasaitacciyar shi 7k ne shine ƙarshen haɗina kenan akwai yajin maza hajia ke kina lfy oga ba kuzari sayi yaji robar 5k ki mararraka mishi dege-dege nama kisa yajin a ciki hmmmm ranar dai ki tabbatar kema a shirye kike da dan yadda zaici naman nan tofa ke ma... Manyan set ɗin kuma daga 50k 60k 70k 80k 90k 100k ke zaki faɗi haɗin nawa kikeso anyi miki kana kimin bayanin yadda kikeso da matsalarki ni kuwa nasan abinda zan haɗa miki, ina araha kam amman ina hana bashi zaki min bayani shin matsi kikeso ko Ni'ima ko sha'awa akwai matsalar infection ke mai jegoce ko amarya budurwa ko bazawara uwargidace kin ɗan manya to ƙaramace ke ko kuma irin su Garkuwa ne ƴan saffa-saffa ba taraba ba tsoffiba🤣😘* Sanyayyan numfashi ya saki tare da rungumeta kana yayi murmushi tare da cewa. “ *Minha Vaada* Ki tashi mana”. Baki ta tura cike da shagwaɓa tace. “Ka cire min rigana kuma kana kallon ƙirjina”. Yana matsa Caɓɓullenta yace. “Ba nima bani da riga ba sai ki rama kawai ki kalli ƙirjina kema in kalli naki Kinga munyi one one”. Ranƙofar da ita yayi ya kwantar da ita kana shima ya kwanta gefenta ahankali ya sunkuyo kanta ya ƙira ta. “ *Minha Vidaa*”. Yanda ya kira sunan ne yasa ta runtse idanunta jin wani irin Feeling da ya ratsa tun daga maɗigar kanta har babban yatsar ƙafanta sun kuyawa yayi ya kma lips ɗin ta ya mata wani irin kiss mai zafi wanda ya nakasa duk wani kuzarinta wani irin kasala ne ya rufeta da wani irin yanayi take ji wanda tun randa ya ruggumeta wurin taron nan take jin wannan yanayin mai wuyar fahimta, Ji take tana son wani abu wanda bata fahimci me take jiba amma daga shekaran jiya zuwa yau tana ji kamar akwai abinda take buƙata ajikinsa. Lips inta dake manne da nashi ta buɗe a hankali tare da lalumar lip unshi na sama ta fara yi mishi wani irin fitinenne abinda ya gigita nitsuwarsa, cikin rawan jiki ya risa lip inta na ƙasa ya Salam gaba ɗaya jikinsu rawa ya saki da karkarwa cikin gigita ya janye lips inshi tare da kissing ɗinta tako ina. kissing ɗin goshinta sai kuma ya ɗago ya kama hannunta ya riƙa Kissing ɗin lallenta ya juya yayi ta gaba kana ya juya yayi ta baya sai kuma ya riƙe kan yatsun hannun yasa abakinsa yana tsotsa yayin da yake Binta da wani irin kallo mai kashe jiki. Lumshe idanunta tayi aranta tace Kai Yah Moddibo ya cika shu'umin Namiji kallonsa kaɗai ya isa ya kashe maka jiki tsaban masifar kallon da yake binta dashi da kuma Kiss ɗaya daya mata ya gigita mata tunani haka nan take jin wani abu na bin ilahirin jikinta kallon daya mata kaɗai yasa taji kamar ta jiƙe. Shikam Moddibo ahankali ya ɗaura hannunsa a saman caɓɓullenta ɗin ta yana ɗan shafa nmos ɗin ta. Cikin sauri ta runtse idanunta tare da ƙame jikinta. A hankali ya ɗago hannunta mai Lallen yasa abakinsa daga kan babban yatsanta ya fara tsotsa har ya dawo kan ya tsarta manuniya ya dawo kusa da manuniyar ahaka sai da ya tsotse duka yatsun kafin ya ranƙofa kansa yasa bakinsa kan ƙirjin ta ɗaya kana yasa ɗaya hannun ya riƙe. Cikin fusgar numfashi ta runtse idanunta yayin da jikinta ya shiga rawa da tsuma kar-kar-kar. Karkarwan da jikinta keyi yasa ya dakata da abinda yake yana kallon yanda jikinta ke kar-karwa sosai ya zuba mata ido ganin sosai jikinta ke tsuma. Ranƙofowa kanta yayi da sauri ta rungumesa kamar zata mai dashi cikin jikinta cikin wani shu'umin murya yasa bakinsa daidai kunnenta yace. “ *Minha* ya dai me kike so?”. Cikin wata fitinenniyar murya me cike da kasala wanda ita kanta batasan tana dashi ba ta motsa laɓɓanta dake rawa tace. “I don't know”. Ranƙofowa kanta ya sake yi tare dasa hannu ya shafo ƙasan maranta. Atake kuma jikinta ya fara rawa kafin wani lokaci ya tsananta fiye da farko cikin wani sexy voice yace. “Ya dai Minha vidaa?”. Ahankali ta buɗe Idanunta da suka canza launi su ba ja sukayi ba amma sun koma kalan bacci alamun tsananin feeling yana damunta. Ajiyar zuciya ya sauƙe aƙasan zuciyarsa yace Alhamdulillah ta kasance irin macen dana ke buƙata tunanina akanta ya zama gaskiya ta kasance irin matar da nake muradi. Khausar kuwa damatsan hannunsa ta riƙe da karfi tana sakin ajiyar zuciya. Sanyayyar iskan bakinsa ya hura mata bisa fuskar ta kana yace. “ *Minha* ya dai ?”. Cikin sakin Ajiyar zuciya ta fesar da numfashi tare da cewa. “Yah Mu'allim ina jin tsoro”. Yana lasan saman lips ɗin ta yace. “Tsoron me kike ji?”. Cikin alamun tsoro take girgiza masa kai kana tace. “Nikam tsoro nake ji kabarni”. Ta faɗa tana tuno azaba da zafin da taji a haduwar su ta farko. Kai ya girgiza cikin yanda jikinsa ya gana mutuwa yace. “Zan kaɗe ɗan kwali fa ko sau 100 kikeso”. Cikin rauni da kasala tace. “A'a ina tsoro”. Gefen fuskanta ya shafa tare da faɗin. “Kona miki ba zakiji zafi ba kinji ko *Minha Vidaa* ba zakiji zafi ba”. Numfashi ta fesar tare da cewa. “Ni dai ina tsoro”. Sai kuma tayi saurin runtse idanunta jin yanda yakai hannunsa kan maranta jin yana mata wani irin abinda yasa bakinta mutuwa wanda baza ta taɓa iya mishi gardama ko kuma wani abu ba sai dai tsananin tsoron da yasa jikinta tsuma yayinda tuni tayi zuru-zuru da idanunta kai kace zasu faɗo ƙasa.. Moddibo kuwa cikin wani irin salo mai rikitarwa yake mata wasu irin abubuwa masu wuyar fahimta abubuwan da babu wata lafiyyar mace mai jini ajiki da zata iya juresu batare data mayar masa da martani ba. Cikin haka ta ɗago kanta ta kama Lips ɗin sa ta manna da nata ta fara yi masa wani irin kiss da ita kanta batasan ta iya ba lokaci ɗaya ta gigitasa ta gigita masa tunani. Jin kiss ɗinta ɗaya yakeji yaji kamar ta tsotse ruwan dake jikinsa ne baki ɗaya. Cikin rawan jiki da tsananin buƙata suka fara romance ɗin juya. Lokaci ɗaya ta saki ƙara da ƙarfi kana ta ɗago ta rungumesa da ƙarfi lokacin data ji yana ratsa jikinta jin zafi baki ɗaya sai jikinta ya fara rawa musamman cinyoyinta sassayan kuka ta saki jin zafin yana nan yadda ta zata, kasan cewar su hutun kwana ɗaya wurin ya samu, danma Allah yayi jikinta da wadacecciyar ni'ima da kuma taimakon magungunan da tai ta shiga, shi yasa taji zafin bai kai yanda take tunani ba. Amman duk da haka ta gaza hana kanta kuka. Ajiyar zuciya ta fara saukewa jin yanda yake sarrafa ta yayin da take jin hawaye yana kwaranya daga idanunta sai kuma ta fara shesh-sheƙan kuka tana ɗan bubbuga ƙrjinsa tana cewa. “Yah Mu'allim zafi! Zafi!!zaaafeeehh”. Ta ƙarashe mgnar da sassayan sautin kuka. Moddibo kuwa zuwa yanzu bazai iya saurara mata ba saboda baya jinta baya iya fahimtar duniyar ma shiyasa ya kasa sararawa yabita ahankali wanda hakan yasa ta sake tsananta kukanta duk da cewa be kai zafin da taji a farko ba. Cikin kukan da take yi take jiyo Muryasa a sarƙafe yake wasu zantuka masu kurman baƙi. “J kayi min komai a duniya ka zama sanadin mallakar wannan ni'ima da jin daɗin duniya, J zan rayu cikin yi maka addu'ar Allah ya jiƙanka ya baka jin dadi makwancinka kamar yadda ka sama min wannan jin daɗin makwancina, j kayi sanadin samamin cikekken jin daɗin duniya ka cika amini na gsky J Allah yayi ma gafara. Wayyyyyoohhhh J..... Wow Minha vidaa, thanks Minha vidaa Jazakillahu khairan wa yatta ƙinallahu jami'an Yah Mu'allima”. Sai kuma tayi saurin buɗe idanunta sabida jin sauƙan hawayeshi bisa fuskar ta yana faɗin. “Minha Vidaa Allah ya jiƙan iyayenki yasa ki kasance mu al'wadussaliha Mommy tamin komai a duniya data haifa minke, Alhamdulillah! Alhamdulillah!! Alhamdulillah!!!”. A ƙalla ya kai kusan minti arba'in kafin ahankali ya jawota jikinsa ya rungumeta da karfi tare daci gaba da yiwa J da iyayenta addu'ar neman rahamar Allah. Cikin wata sanyayyar murya mai cike da kwanciyar hankali Salama nutsuwa aminci yace. “ *Minha Vidaa* Allah ya miki albarka Allah yasa ki gama da duniya Lafiya Allah ya faranta miki fiye da yanda kika faranta min ya Ubangji yajiƙan J da Abbanmu ya musu Rahma Allah yasa sun huta”. Ita kam kuka kawai take sabida radaɗin da takeji cikin shesh-sheƙan kuka tace. “Ba gashi ba yanzu ma ka sake min Mugunta Ni wallahi tafiya zanyi bazan zauna ba zan koma wurin Mommyna kuma sau 360 zaka kaɗe ɗan kwali”. Ranƙofowa kanta yayi cikin yanayin farin cikin da yake ji yace. “ *Minha Vidaa* ba mugunta bane abin daɗi ne fa *Minha* ahaka zaki saba idan na barki bazaki saba ba shiyasa zan riƙe wuta, ɗan kwali kuma na yarda Amman duk kaɗewa ɗaya yi ɗaya ko“. Cikin muryan kuka tace. “Kana tayi min Mugunta nace maka kuma yana min zafi amma ba ka bari kullum haka zaka yita azabtar dani Ni dai zan koma”. Miƙewa ya ɗan yi ya zauna kana ya janyota jikinsa ya rungumeta cikin wata tattausan murya yace. “ *Minha* kin sani kinyi karatu aikin karanci Ahallari bakisan me zaman Aure bane!”. Tana jan ajiyan zuciya tace. “Na sani mana”. Cikina sanyi ya shafi gefen fuskarta yace. “Toh kiyi ki rage raki shin kin mata cewa wannan shine Auren?”. Cikin tura baki tace. “Toh ba kaine ka kaƙi min ahankali ba”. Idanunsa ya lumshe tare da buɗesu akanta cikin sanyi da wani irin yanayi mai wuyar fassarawa da yake ji agame da ita yace. “Daga yanzu baza ki sake jin zafi ba yanzu muje muyi wanka”. Muskutawa tayi ajikinsa tare da faɗin. “Nikam na gaji bazan iya ba gaba ɗaya jikina rawa yake”. Hancinta ya ɗan kama da yatsunsa biyu ya ɗan ja tare da faɗin. “Raguwa kawai daga first round ba'ayi na biyu ba kike cewa kin gaji”. Kukan gajiya tasa kana tace. “Wani second round kuma?”. Da murmushi afuskarsa ya kuma lakace mata hanci kana yace. “Wuce dai muje kiyi wanka kinsan ba kyau zama da janaba ko?”. Kai ta gyaɗa kana ya ɗauketa suka shiga toilet itakam tunda ya ɗauke ta ta rufe ido kasancewar babu komai ajikinsu cikin raɗa yace. “Muyi wanka”. Kafaɗa ta maƙale tace. “Ka fita dai zanyi wanka”. “Mu dai yi tare ina so inga ko kin iya”. Cikin tura baki tace “Yah Mu'allim ai kasan na iya tun dai kam kun karantar damu”. Ɗan murmushi yayi tare da faɗin. “Ohh haka fa na manta ashe Malama ce toh Bismillah Amma dai ki fara”. Kai ta gyaɗa kana ta shiga cikin Bathtub ɗin shikam tsayawa yayi daga gefe ya buɗe ruwan ya fara wanke cinyoyinsa da suka wadatu da ni'imar jikinta, aransa kuma yana jinjina ni'imar yarinyar yarinyace ƙarama amma tana da wadatacciyar ni'ima mai gamsarwa. A haka sukayi wanka suna fitowa daga wanka ya jawota jikinsa suka kwanta kan gadon ta gefe ɗaya suna kwanciya ya rungumeta ahaka bacci mai masifar daɗi ya ɗauke su... Misalin ƙarfe ƙarfe 3:00pm dai-dai Jirginsu Hajja Nana ya sauƙa a Yola suna sauƙa a Adamawa Yola aka turo manya manyan motoci na Alfarma,girma,isa, kamala, mutuntaka daga Fadar Masarautar Joɗa aka zo aka ɗauke su bisa jagoranci Jabeer bin Jabeer da Umarnin sheikh Jabeer aka zo aka ɗauke su suna isa aka kaisu masauƙi me kyau kana aka kawo musu abinci na alfarma bayan sun ci abinci sun Aish ɗin Yah Sheykh tazo tayi musu godiya ita da Sheykh ɗinta. Bayan sun gama komai aka kawo msu motoci na Alfarma daga Adamawa wanda direct zai kaisu Taraba ƙarfe huɗu daidai suka nufi Taraba. Karfe goma dai-dai suka isa Membila kai tsaye gidansu Lamiɗo suka nufa. Wanda a dai-dai lokacin kuma tuni Momy ta gama shirya musu abinci da komai zasu buƙata duk ban ɗakin gidan ta saka musu ruwan zafi. Ƙarfe 10 dai-dai Motocinsu suka shiga coumpund cike da matsanancin farin ciki Momy tace. “Sannun ku da zuwa,Marabanku”. Cikin farin ciki da gajiyar tafiya suke amsawa kana suka nufi Side ɗin Momy dukan su yayin da Hajiya Bunayya ta wuce Side ɗin ta cikin ƙunan zuciya da matsanancin hassada da ƙyashi. Lamido kuwa da kansa ya kai su Abualeey da Galadima da Waziri da Baban Zakariyya masauƙi na musamman a cikin gidan nasa wanda tuni an gyara komai. Aunty Ruƙayya,Ummi Hajja Nana,kao tsaye Momy tayi musu iso zuwa ɗakinta Yayin da Aunty Hajara, Asma'u, Asiya, Dija aɗakin Khausar suka nufa. Cike da farin ciki Momy ta kallesu tare da cewa. “Sannun ku kunsha hanya”. Sai kuma ta fita ta kawo musu abin motsa baki kallon Hajja Nana tayi tare da cewa. “Hajja Nana Bismillah ko zaku shiga kuyi wanka akwai ruwan zafi ku shish-shiga kuyi wanka kafin na ƙarasa kawo muku abinci kun dai yi sallah kam ko Ummin Jameel?”. Kai ta gyaɗa tare da cewa. “Eh munyi sallah a hanya”. Ummi kuwa bayan sunyi wanka Momy ta kawo wa Hajja Nana, Ummi,Aunty Ruƙayya, Hajja Umma bedroom ɗin ta. A can ɗakin Khausar kuwa Aunty, Hajara, Asiya, Dija, Asma'u abinci kala-kala Momy takai musu tuwo miyan yakuwa da yaji tantaƙwshi, ga kunun nono daya damu ga kuma tea Mai zafi da yaji kayan ƙamshi sannan Ga indomie da yaji gesha da soyayyen ƙwai a cewar ta tasan su Asma'u shi zasufi so, sai Jollof ɗin spaghetti Mai zafi wanda yaji busheshshen kifi da nama... *Morocco* Akuma dai-dai lokacin Khausar ce zaune afalon Didi, Didi na gefenta yayin da Moddibo ke zaune daga can gefe sai kuma Rahama data zo ta mikawa Khausar wani kula bisa ga duk kan alamu nama ne agashe sai kuma ta kalli Didi tare da cewa. “Didi gashi na gama amma naji kamar ya ɗan yi yaji”. Cikin sauri Didi ta kalleta tace. “Yayi yaji kuma? bayan kinsan Yah Aleey ku baya son yaji kuma sai da na gargaɗeki Rahama”. Cikin sanyi Rahama tace. “Amma baiyi yaji sosai ba Didi nasa vegetables aciki ya kashe zafin yajin be fito sosai ba” Kai ta gyaɗa cikin sauƙe numfashi tace. “Toh da sauƙi”. Khausar kam ahankali tace. “Nikam ma na ƙoshi”. Sai kuma ta ɗan gyara alamar zata kwanta awajen. Kallonta Didi tayi tare da cewa. “A'a Khausar dare nayi tashi kije kisa masa Abinci naga tunda kuka zo da yamma kuka ci abinci baku sake zuwa ba”. Ɗan juyawa Khausar tayi ta kalli Moddibo daya zuba mata ido kana tace. “In sa maka ne?”. Kai ya gyaɗa tare da faɗin. “Muje kisa min”. Baki ta tura kana cikin kasa da murya tace. “Mu tafi kuma?,Ni anan zan kwana zan kwana tare da Rahama”. Dai dai lokacin kuma Didi ta nufi bedroom ɗin ta jin alamun ana kiranta awaya kuma Yau itace da girki za tayi wanka ta tafi turakan mijinta takai masa abinci ganin Didi ta shiga ɗaki yasa ya jawo hannunta yace. “Mu tafi”. Cikin tura baki tace. “Ni wallahi anan zan kwana da Rahama”. Wani kallo ya mata sai kuma ya tsuke fuska yace. “Ki kwana da Rahama kuma? Rahman ce mijinki?”. Baki ta tura amma batace komai ba yatsunsa biyu yasa ya kama Lips ɗin ta tare da cewa. “Mu tafi”. Rahama kam cikin sauri ta maida idanunta kan waya. Da hannun yayi mata alamun su tafi ganin yadda ya tsuke fuska yasa tayi gaba kana ya bita a baya. Suna isa ta nufi falonta, cikin sauri yabi bayanta cikin wata kasalalliyar murya yace. “Yau anan kike son mu kwana kenan?”. Fuska ta shagwaɓe tare da tura bakinta gaba tace. “A'a ni ka tafi ɗakin ka Ni zan kwana anan”. Yana ƙarasa shiga ciki yace. “Shegen tsoro kamar farar kura dare-dare zaki tashi kina lalubemin jiki da Ihu kina sawa mutanen gida suyi tunanin kamar na miki wani abun ne”. Cikin kasala tayi miƙa kana tace. “To ai kana yi min wani abin ma”. Matsawa daf da ita yayi yace. “Toh yanzu dai kawo mu gani danni yunwa nakeji gaba ɗaya kin ƙwaƙule min ciki”. Asangarce ta kallesa tace. “Kamar ya na ƙwaƙule maka ciki?”. Shafa cikinsa yayi yace. “kin ƙwaƙule min ciki mana baki san cewa duk tattalin lafiya da kuzarin namiji na tsawo kwana uku a dare ɗaya mace ke kwaƙuleshi ba”. Juyawa tayi ta nufi kichen taɓa tura baki, plate ta ɗauko kan ta dawo. Gefen ta zauna tare da zuba gashesh-shen naman mai ɗan ruwa da romo-romo yaji albasa,da kayan haɗi. Ganin ta ajiye masa agabansa yace. “Kici mana”. Kai ta girgiza tare da faɗin. “Na ƙoshi bana jin yunwa”. Cikin sauƙe numfashi yace. “Na lura fa tun safe ba kici abincin kirki ba tun safe kuka kika tayi da rana ma babu abinda kika ci da yamma na da muka sauka ina kallo ba wani abin kirki da kika ci sannan yanzu ma Kice baza kici komai ba”. Kusa da ita ya matsa ya ɗauki tsokan naman tare kai mata b.... *WOHOHO IN KAJI ANA ƘI GUDU TABBAS SA GUDU NE BEZO BA* _Ina kuke Ma'aurata masu sha'awar ganin sun zama taurari kuma fitilu a idanun mazajensu Uwar gida,Amarya,Tsakar gida,hadda tan kaɗen gida Shararriya kuma ƙasaitacciya data saba kawo muku nau'ikan sirrin sahihan magungunan ma'aurata wato *AYSHA ALIYU GARKUWA* Garkuwar Marubuta ayau ma ta dawo muku da Ingantattun magungunan mata masu kyau da inganci domin gyara kanki ki zamto tauraruwa a idanun mijinki...Muna da Ingantattun Abubuwa kamar haka_ :_Munada Garin mallaka, garin maɗi, garin Hakkin mayi, garin ɓelɗamhi Garin ilanwaddihi, Gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, Gumbar kolli mai kellin al'khairi, Gumbar Riɗi wato 3 in 1, Gumbar makwaranyi, Masin Maliƙi mai masifar ƙarfi da matse mace, ka masin Daɗi har Maɗigan Akwai, kwanon ƙasaitacciyar mace mai masifar kyau da ratsa jiki da samar da inƙantacciyar ni'ima yanada abubuwa masu kyau haɗinsa, Zumar goron tula mai masifar kyau, tsumin dabino, mai ratsa jiki, tsumin Riɗi mai ƙarfi, Furar Mata mai tsastsafo da ni'imantaccen damshi, Cida kaza, Ciccibi Abodi, Tsumin Ɓaure, tuwon ɓauren, kana akwai maganin sanyi sadidan, da dai sauransu...Se kuma fannin ƙamshi kasance da Shu'umin ƙamshi wanda ze gigita ƙwaƙwalwar Oga tare da jin ko wacce mace bata kaiba...._ _Shin ko kina da labarin Miskilinci da ƙasaitar Rayyan Naaan amma lokaci ɗaya ya zamto zautacce sakali akan soyayyar Jannart bakomai Jannart ta riƙe ba face sirrinkan gyara da kuma shu'uman humran da kulaccar sirri na Aysha Aliyu Garkuwa(Tubali) tabbas taga tasirin haka domin Naanunta ya zame mata tamkar bawa_ _Shin ko kinsan sihirtaccen haɗin da Aysha ke sha kenan ta zamto tauraruwa a idanun Hamma Yusuf(Miwasmiti)...Tabbas Mahmud ya zamto zautacce kuma makaho akan sauyayyar Bazawara wato khadijarsa duk da kuwa gashi da budurwa(Namiji Baya Kaɗan) ko kinsan hakan nada alaƙa da amfani da sahihan maganin da kuma shu'uman humran Aysha Aliyu Garkuwa??.Nasan ba zaka ku manta da irin kima da kuma darajar da Aysha ke dashi acikin Idanun Sheik Jabeer ɗin ta duk da kuwa shekaru sunja anma jinta yake tamkar budurwa 'yar sha bakwai(Garkuwa) sirrin hakan na tare da Ingantattun kuma sahihan magungunan Aysha Aliyu Garkuwa Wato Garkuwar Marubuta da kuma Ma'aurata na tabbata kunsan da cewa basirarta ba'a iya rubutun littafi ya tsaya ba hadda inganta rayuwar ma'aurata ta hanyar kawo musu Nagartattun abubuwa Ga duk wacce ta shirya saya seta tuntuɓi number ta 08069423567 muna iya tura kayan mu aduk inda kuke afaɗin Nigeria harma da ƙetare Dan Allah 'yar uwa idan baki shirya siyaba kada kiyi min magana muɓatawa kanmu lokaci...._ 🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🥰😘sai.kunzo. sayan na gari maida kuɗi gida, By *GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 30* Na *Aysha Aliyu Garkuwa* *WOHOHO IN KAJI ANA ƘI GUDU TABBAS SA GUDU NE BEZO BA* _Ina kuke Ma'aurata masu sha'awar ganin sun zama taurari kuma fitilu a idanun mazajensu Uwar gida,Amarya,Tsakar gida,hadda tan kaɗen gida Shararriya kuma ƙasaitacciya data saba kawo muku nau'ikan sirrin sahihan magungunan ma'aurata wato *AYSHA ALIYU GARKUWA* Garkuwar Marubuta ayau ma ta dawo muku da Ingantattun magungunan mata masu kyau da inganci domin gyara kanki ki zamto tauraruwa a idanun mijinki...Muna da Ingantattun Abubuwa kamar haka_ :_Munada Garin mallaka, garin maɗi, garin Hakkin mayi, garin ɓelɗamhi Garin ilanwaddihi, Gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, Gumbar kolli mai kellin al'khairi, Gumbar Riɗi wato 3 in 1, Gumbar makwaranyi, Masin Maliƙi mai masifar ƙarfi da matse mace, ka masin Daɗi har Maɗigan Akwai, kwanon ƙasaitacciyar mace mai masifar kyau da ratsa jiki da samar da inƙantacciyar ni'ima yanada abubuwa masu kyau haɗinsa, Zumar goron tula mai masifar kyau, tsumin dabino, mai ratsa jiki, tsumin Riɗi mai ƙarfi, Furar Mata mai tsastsafo da ni'imantaccen damshi, Cida kaza, Ciccibi Abodi, Tsumin Ɓaure, tuwon ɓauren, kana akwai maganin sanyi sadidan, da dai sauransu...Se kuma fannin ƙamshi kasance da Shu'umin ƙamshi wanda ze gigita ƙwaƙwalwar Oga tare da jin ko wacce mace bata kaiba...._ _Shin ko kina da labarin Miskilinci da ƙasaitar Rayyan Naaan amma lokaci ɗaya ya zamto zautacce sakali akan soyayyar Jannart bakomai Jannart ta riƙe ba face sirrinkan gyara da kuma shu'uman humran da kulaccar sirri na Aysha Aliyu Garkuwa(Tubali) tabbas taga tasirin haka domin Naanunta ya zame mata tamkar bawa_ _Shin ko kinsan sihirtaccen haɗin da Aysha ke sha kenan ta zamto tauraruwa a idanun Hamma Yusuf(Miwasmiti)...Tabbas Mahmud ya zamto zautacce kuma makaho akan sauyayyar Bazawara wato khadijarsa duk da kuwa gashi da budurwa(Namiji Baya Kaɗan) ko kinsan hakan nada alaƙa da amfani da sahihan maganin da kuma shu'uman humran Aysha Aliyu Garkuwa??.Nasan ba zaka ku manta da irin kima da kuma darajar da Aysha ke dashi acikin Idanun Sheik Jabeer ɗin ta duk da kuwa shekaru sunja anma jinta yake tamkar budurwa 'yar sha bakwai(Garkuwa) sirrin hakan na tare da Ingantattun kuma sahihan magungunan Aysha Aliyu Garkuwa Wato Garkuwar Marubuta da kuma Ma'aurata na tabbata kunsan da cewa basirarta ba'a iya rubutun littafi ya tsaya ba hadda inganta rayuwar ma'aurata ta hanyar kawo musu Nagartattun abubuwa Ga duk wacce ta shirya saya seta tuntuɓi number ta 08069423567 muna iya tura kayan mu aduk inda kuke afaɗin Nigeria harma da ƙetare Dan Allah 'yar uwa idan baki shirya siyaba kada kiyi min magana muɓatawa kanmu lokaci...._ 🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🥰😘sai.kunzo. sayan na gari maida kuɗi gida, Abun ya zomata abazata da kuma Mamaki sosai take mamakin wasu abubuwan da yake mata ahankali ta ɗago Manyan Idanunta masu haske ta kallesa ganin yadda ya tsare fuska babu alamar wasa atare dashi yasa ta kawar da kanta. Cikin tsare fuska yace “buɗe bakin ki”. Jin yanda yayi magana da kuma yanda fuskarsa ke tsuke yasa ta buɗe bakinta yasa mata ahankali take tauna tana juya tsokan a bakinta, ido ya zuba mata har ta cinye wani ya ɗauka ya sake samata ta kuma amsa tana jujjuyashi kusan one minute kafin ta haɗiye. Ba tare da ya kalleta ba ya kuma ɗauko wani ya muƙa mata, a hankali ta riƙe hannunsa tace. “To kaima kaci mana”. Yana ƙoƙarin cire hannunsa dake cikinta yace. “Me ruwanki cikin ki ko cikina? aina fiki sanin wahalar cikina ke kici mana”. Langwaɓar da kai tayi tare da cewa. “Ni na ƙoshi bana jin yunwa ya isheni haka”. Fuska ya kuma tsukewa tare da faɗin. “Sai kinci fa”. Ya faɗa tare da kai mata bakinta aransa kuwa mamaki yake yana da tabbaci ita ko ciwo take tana cin abinci amma kuma yau tunda gari ya waye bataci komai ba ya fahimci hakan baya rasa dalili da tafiyarsu Ummi data sa aranta ne. Ɗagowa yayi ya kalleta kana yace. “Tunda gari ya waye bakici komai ba sai kuka da kika tayi sannan yanzu ma Still Kice min zaki kwanta da yunwa ya za'a yi na yarda? ki kwanta da yunwa ai yunwar sai ta cutar dake nima ta cutar dani”. Fuska a narke ta kallesa sai kuma ta langwaɓar da kai tana cewa. “To ai bana jin yunwa aƙoshe nake”. Zamansa ya gyara da faɗin. “Sai kinci fa ki buɗe baki”. Bai jira cewartaba ya ɗauko wani tsoka mai laushi yasa mata abaki lumshe idanunta tayi kafin ta fara tauna ahankali ahaka yaci gaba da bata taci ɗan dai-dai bada yawa ba. Wata tsokan ya sake ɗauka yakai mata baki tayi saurin girgiza masa kai tana rau-rau da idanu tace. “Allah banaso Wallahi na ƙoshi”. Cikin tsira mata a ya girgiza kai tare da cewa. “Baki ƙoshi ba”. Idanunta dake lumshe ta ware tace. “Allah nikam na ƙoshi cikina ya cika”. Numfashi ya fesar tare da faɗin. “Inga cikin?”. Baki ta tura tare da faɗin. “To ai ya ƙoshi sai ka gani ne?”. Kai ya jinjina kana yace. “Um idan kina so in yarda cikin ya ƙoshi tona ga cikin”. Ya ƙare maganar yana kallon dogon rigar Abayar dake jikinta wanda daga ƙasa abuɗe yake daga sama kuma atsuke cikin tura baki tace. “Ba gashi ba ka gani”. Tayi maganar batare data ɗaga rigar ba. Idanunsa ya lumshe kana ya buɗe akanta yace. “Ɗaga rigar na gani”. Ware ido tayi sai kuma ta sake langwaɓar da kai tace. “In ɗaga riga kuma?”. Kai ya gyaɗa mata tare da cewa “Eh idan kin tabbatar ɗaga in gani”. Ahankali ta ɗan matsa kana ta fara tattare rigan idanunta akansa tace. “Toh ba gashi ba”. Lumsassun Idanunsa ya zubawa santala-santalan cinyoyinta dake cikin wani farin skintied kafin ahankali ya maida idanunsa kan cikinta dake lafe tabbas bata ƙoshi ba kamar yanda yake zato amma ya rasa dalilin da yasa batason cin abinci. Ahankali ya matsa gefenta kana ya daura hannunsa na dama kan cikinta ya shafa a hankali ya cusa ya tsansa cikin ramin cibiyar. Cikin sauƙe numfashi ta lumshe idanunta tare da sakin ajiyar zuciya cikin wata sanyayyar murya ta motsa laɓɓanta tare da cewa. “Kaji na ƙoshi ko?”. Sanyayyan ajiyar zuciya ya sauke tare da girgiza mata kai kana yace. “Um-um baki ƙoshi ba, Baki ƙoshi bafa, Baki ƙoshi ba, Baki ƙoshi bafa³”. Kallonsa tayi jin yanda yake ta maimaita maganar ba ƙaƙƙautawa numfashi ta fesar tare da faɗin. “Toh ai naci kai ne fa bakaci komai ba”. Kai ya girgiza yana yawo da hannunsa ashafeffen cikinta yace. ”Ni a ƙoshi nake, kin gani ɗazu da yamma naci abinci”. Tana ɗan sakin ajiyar zuciya akai-akai tace. “Kuma kace na ƙwaƙule maka ciki?”. Kai ya jinjina yana ɗan lasan lips ɗin sa yace. “Eh kin ƙwaƙule min ciki mana baki san cewa duk tattalin lafiya da cin abinci mai kyau da gina jiki da na miji yayi na kwana bakwa guda a dare ɗaya matarsa take zuƙeshi ba. yanzu ma gudun Nasan zaki ƙara ƙwaƙulemin cikine yasa zan sake ci”. Rau-rau tayi da idanu kana tace. “Wallahi ba ruwana da kai”. Bai ce komai ba ya sake ɗauko naman yakai mata baki aƙalla ya ƙara mata kusan tsoka biyar kafin yace. “Bari na haɗa miki tea kisha”. Kasancwar Flaks ɗin tea na gefe. Kofin ya jawo da Gongomin madara dana milo cikin sauri tace. “Ayya kaɗan zaka samun kuma kar kasa min madara ka bani Empty zansha ”. Kai ya gyaɗa kana ya zuba mata ya mika mata ya ɗan ci naman. Bayan ya gama ya jawota jikinsa ya rungumeta ajikinsa ita ma lafewa tayi ajikinsa yayin da wani irin daɗi da nutsuwa da Salama dake bin ko wani magudanan jinin jikinta muddin zata kasance atare dashi haka takeji. Irin dai nitsuwar nan da duk macen duniya takeji muddin tana manne da mijinta nitsuwace da nasani kun sani yana samawa ko wacce mace aminci da yaƙini ayayinda take manne da jikin mijinta. Shiru sukayi ajikin juna ko wannensu yana shaƙan numfashi ɗan uwansa shi kansa bai san wani irin yanayi yake ciki ba idan yana tare da ita. Cikin shirun ne ta tsinkayo muryansa na cewa. “Allah yayi wa J albarka Allah ya masa Rahma Allah ya gafarta masa”. Cikin sanyi da nutsuwa tace. “Ameen ya Allah”. Sunkuyo kanta yayi tare da cewa. “Kina masa addu'a?” Kai ta gyaɗa kana tace. “Eh ina masa”. Kai ya jinjina tare da hura mata iskar bakinsa akan idanunta wanda yasa ta ƙyaf-ƙyafta ido sai kuma yace. “Toh kina masa godiya?”. Ɗagowa tayi ta kallesa tare da faɗin. “Godiyan me?”. Murmushi yayi tare da ɗage mata hira ɗaya yace. “Godiyar baki ni da yayi mana”. Ware idanunta tayi sai kuma tayi murmushi tace. “Baka ni kai ko kuma dai bani kai?”. Shima murmushin yayi jin yanda tayi maganar kamar mai raɗa da alamu in tana jikinshi haka muryarta ke narkewa. Cikin tsareta da ido yace. “Bakini dai?,ke ai kinyi Sa'a da J ya baki babban Amininsa mafi tsada”. Da sauri tace “Hmmm wlh kai dai kayi Sa'a daka sameni”. Yana murmushi yace. “Allah ko?”. Kai ta ta gyaɗa tace. “Eh mana”. Murmushi yayi tare da lakace mata hanci yace. “Baki, Baki, Bakinki baya mutuwa toh na yarda”. Cinno baki gaba tayi kafin tace wani abu ya tallafo kanta ya haɗe lips ɗin su ahankali ya kamo lips ɗinta na ƙasa ya fara tsotsa . Sishhhhhhh taja yaji tana sakin ajiyar zuciya. Sake Lips ɗin yayi tare da kallon yanda idanunta suka koma cikin cikin raɗa yace. “Fitinanniya”. Sai kuma yaja hannunta tare da cewa. “Tashi muje mu kwanta”. Kai ta girgiza tare da faɗin. “Bana jin bacci”. Ahankali yace. “Nima bana jin bacci ai kwanciya nace muyi ba bacci nace zamuyi ba”. Tana ƙoƙarin miƙewa ta furta. “Toh”. Hannunta ya riƙe acikin nasa suka nufi bedroom ɗin ta suna shiga ya kalleta tare da faɗin. “Jeki yi Alwala”. Kai ta gyaɗa kana ta shiga Bathroom tayi alwalan tana fitowa shima yashiga yayi yana fitowa ya sameta zaune gaban dreesing mirrow. Yana yarfe ruwan dake sajensa yace. “Muje mu kwanta mana”. Ya ƙare maganar yana fesa musu turare a jikinsu. Kallonsa tayi sai kuma tace.. “Toh ai banajin bacci”. Yana gyara tsayuwar sa yace. “Na sani bakya jin bacci kizo nace”. Ahankali ta miƙe lallausan tafin hannunsa yasa ya riƙo nata kana ya jawo ta suka zo bisa gado, kana ya kwantar da ita agefensa. Tana ɗan tura baki gaba tace. “Yah Mu'allim wai ni kam lefin me Zip ɗina ya maka?”. Cikin ɗan tsira mata ido ta cikin hasken Deam light ɗin yace. “Zip ɗin kine zakice lefin me yamin?”. Idanunta ta lumshe tare da gyada masa kai ta furta. “Um”. Cikin sauƙe numfashi yace. “Zip ɗinki yamin shamaƙi yashiga hakkina, ya shiga rayuwata”. Langwaɓar da kai tayi tace. “Kamar ya?”. Muryansa akasalance ya fesar da numfashi tare da cewa. “Shiya min katanga da mallakina”. Numfashi ta fesar tare da faɗin. “Nikam sanyi nake ji dan Allah kar ka cire min rigata”. Wuyanta ya shafa kana yace. “Kada ki damu ba zakiji sanyi ba zan rufeki”. Langwaɓar da kai tayi tare da cewa. “Da me zaka rufeni”. Bakinsa ya kai saitin kunnenta yace. “Zakiji ɗumin jikina”. Khausar kam duk wani abu da yake mata sannan yake faɗa mamaki take yayin da duk wani sautin muryarsa da zai fita yake haifar mata da kasala da tashin tsikar jikinta sosai take ji mmkin lakuransa... Ahaka ya zare mata rigar jikinta ya haɗe lips ɗinsu. Haka dai awannan daren ma Moddibo bai bar Khausar ta sarara ba ya riƙe mata wutane sosai saboda so yake ya saba mata ya kuma tabbatar da ita cikakkiyar mace ta yanda zata saba dashi ta daina gudun kasancewa dashi ta fara mararin tarayarsu. Sai da ya ɗauki kimanin minti arba'in kafin ya ɗan ɗago ya koma gefenta ya kwanta yana maida numfashi sai kuma ya rungumeta tsam ajikinsa yana sauƙe numfashi so yake ya ɗan hutu kamar minti biyu zuwa uku sai suyi wanka kafin su kwanta ahaka kuma bacci me nauyi ya ɗauke su... *Gembila* Acan gidan Lamiɗo kuwa Hajja Nana da Hajja Umma ce kwance akan gadon Momy yayin da Aunty Aunty Ruƙayya da Ummi ke kwance tsakiyar bedroom kan katifa data shimfiɗa musu Momy dake zaune gefen katifa ta kalli Ummi tare da cewa. “Ummin Jameel ku kwanta kun ɗebo gajiyar hanya”. Murmushi Ummi tayi kana tace. “Ai Momyn Khausar bazan iya bacci ba yau sai na baki labari”. Murmushi Momy tayi tana gyara zamanta tace. “Allah ko?”. Ɗagowa Aunty Ruƙayya tayi tare da faɗin. “Ai dai kam Momyn Khausar sai mun baki labari ,Muna tafe da labarai kala-kala munga alfarma, Isa, Wadata, Kawaici, kara, Mutuntaka, Munga iyayen Moddibo, Mahaifinsa, Mahaifiyar sa,Yayunsa, Ƙannensa, Kakarsa, munaga baki ɗaya Family sa masu mutunci kamala da kawaici”. Zama Momy ta gyara tare da cewa. “Abin al'ajabi yaron nan suka zo suka rayu da Innayi anan babu wanda ya taɓa tunanin yana da dangi”. Kai Ummi ta gyaɗa kana tace. “Kin ganni nan Momyn Khausar koni kaina ban taɓa sani ba Jameel dai kusan rasuwarsa ya fara cemin ya samu labarin inda ƴan Uwan Moddibo suke amma be faɗa min ba ni kaina na shiga mamaki”. Juyawa Momy tayi tare da kallon Ummi tace. “Allah Ubangji ya rufa asiri Allah ya basu zaman lafiya, amma yau hankalina gaba ɗaya ya tashi yanda naji Khausar nata kuka, kawai daurewa nayi na rufeta da faɗa saboda Kukanta yana son sakani kuka”. Sai kuma ta sauƙe Numfashi fuskarta ɗauke da damuwa ta cigaba da cewa. “Bare kuma acan bata da kowa sannan Mijinta ba sonta yake ba ita ta daurawa kanta da kanta Ni abinda yake tayar min da hankali kenan Moddibo bawai son Khausar yake ba”. Cikin sauri Hajja Nana da bacci ya fara fusgarta ta miƙe zaune idanunta akan Momy tace. “Waya ce miki baya sonta in faɗa miki Aysha kiyi shuru da bakinki babu Munafukai aduniya sama da wannan yarinyar da yaron bata nuna mana saboda Jameelu zata Auresa ba to ƙarya take suna soyayya wannan abin nasu ƙaryane ace babu soyayya ke kinga abinda suke wlh ita kanta Khausar tana matuƙar sonshi so na gaskema kuwa bare shi uban gayya kam ai ko tattabara sai haka”. Cikin mamakin maganarta Ummu ta zuba mata idanu sai kuma ta juya ta kalli Aunty Ruƙayya da take cewa. “Kai gaskiya Momyn Khausar al'amarin Moddibo ya sunce min ƙwaƙwalwata da tunani idan kinga abinda Moddibo ke yiwa Khausar wallahi ³ gaba ɗaya sai kin faɗa Duniyar da bakiyi zato da tunani ba”. Cikin mamakin kalamanta Momy ta gyara zama tana sauraren ta Aunty Ruƙayya kuwa cikin farin cikin yanda Moddibo ya karɓi Khausar hannu bibbiyu ta cigaba da faɗin. “Abinda Moddibo ke yiwa Khausar ya wuce akirasa da so sai dai Ƙauna kai baza ma kasan da me zaka Misalta shiba saboda ko kallon Khausar yake yi kallone da yake cike da tsantsar soyayya,kulawa da tausayi Momyn Khausar ki cire tunanin da kike yi ba cewa wai Moddibo baya son Khausar ni inaga akwai abinda M Jameel ya sani shiyasa yace a haɗa Auren khausar da Moddibo”. Ummi ce ta gyara zama tare da cewa. “Nima abinda nayi tunani kenan ina ga tabbas Jameel yaga Moddibo nasan Khausar ne Shiyasa ya haɗa abin domin gaskiya abinda Aliyu ke yiwa Khausar soyayya ce mai zafi da zurfi atare dashi”. Baki sake Momy ke kallonta cikin mamaki tace. “Moddibon yake son Khausar?”. Cikin tabbatar Ummi ta gyaɗa mata kai tace. “Babu shakka babu tantama babu Haufi acikin wannan al'amarin wallahi akwai soyayya mai ƙarfi tsakaninsa da yarinyar nan ita kanta bata sani ba shi kuma bai fito fili ya faɗa mata ba al'amarin su soyayyace mai ƙarfi”. Ajiyar zuciya Momy ta sauƙe kana tace. “Ikon Allah amma abinda Mamaki”. Hajja Umma dake kwance tayi murmushi tare da faɗin. “A akwai soyayya kam dan lamarinsu yafi ƙarfin ace wanzar da wasiyyane kawai bama so bane soyayya ce ta gefe duka biyu”. Cikin sauri Ummi tace. “To ai shi Aliyu idan yasan wasiyyar ma daga baya ya sani don har aka ɗaura Auren nan har muka je baisan da batun wasiyyar ba”. Kai Aunty Ruƙayya ta jinjina tare da faɗin. “Kinga kuwa ran farko da yaga Khausar irin rungumar daya mata?”. Murmushi Momy tayi tare da sunkuyar da kai tana jin wani irin sanyi nutsuwa da Salama. Aunty Ruƙayya Kuwa ahankali tace. “Wallahi rungumar daya mata sai da gaba ɗaya falon ya ɗauki tafi zaki rantse da Allah uwace da ɗan ta ya ɓace tsawon shekaru ta gane sa haka ta rungumeta kamar ma ya manta da akwai mutane acikin Falon itama Khausar ni har taban kunya yadda ta lafe a jikinshi kai kace furanninesu”. Fuska ɗauke da farin ciki Momy tace. “Moddibon?”. Kai Ummi ta gyaɗa tare da cewa. “Tabbas kuwa Moddibon shi ɗin dai”. Hajja Nana dake jinsu tace. “Tabbas Moddibon kuwa bakisan fitsaran yaron bane ya tsefe idanunsa yo wannan ƙasurgumin tuzurun ai sai abinda Allah yayi”. Zama suka gyara suka cigaba da bata labarin abinda ya faru Hajja Nana ma cikin gyara zama ta riƙa basu labarin yanda yaje dining ya same su da Khausar filla-fillah duk abubuwan da suka faru acan sai da suka bata. Haka nan Momy taji wani irin nutsuwa da Salama har misalin ƙarfe biyu suna zaune suna hira juyawa Ummi tayi tare da kallon Momy tace. “Nikam Momyn Khausar kina zaune Lamiɗo fa kin barshi shi kadai”. Dariya tayi tare da faɗin. “A'a haba yau kam ai nace masa Hajiya Bunayya taje ta sameshi nikam ai ina tare da baƙi”. Da mamaki Aunty Ruƙayya tace. “Kamar ya Hajiya Bunayya taje ta sameshi ba tare sukayi tafiyar ba?”. Still Murmushi tayi kana tace. “Inma tare da ita akayi tafiyar ba ai bata gan shiba bai gan taba ko?”. Haɓa Ummi ta riƙe tare da cewa. “To ai kema baki ganshi ba”. Momy na dariya tace. “A'a duk da haka dai suje na turata ni kuma inji da baƙina mana”. Ƴar dariya Ummu tayi tare da faɗin. “Eh lallai kam hakane”. Daren wannan ranan haka suka rabata cikin hira. Acan Side ɗin Haiydar kuwa kwance suke da Sulaiman yana ta bashi labarin Morocco da kuma Family Moddibo da irin abubuwan da aka gabatar acikin Masarautar. Acan ɓangaren su Asma'u kuwa bayan ta gama waya da Dr Jameel ne ta juya ta kalli Asiya dake waya da Zakariyya sai kuma ta maida idanunta kan Dija dake kwance ba tayi bacci ba cikin sanyin murya tace. “Nayi kewan Khausar bari In kirata inji”. Ajiyar zuciya Dija ta sauke tana gyara kwanciyar ta tace. “Wallahi kuwa nima nayi kewarta kira mana ita muji”. Ɗaukar waya Asma'u tayi tare da dearling Number Khausar har tayi ringing biyu ta gama bata ɗauka ba kallon Dija tayi kana tace. “Ki gani fa har kira biyu bata ɗaga ba”. Wayar Dija ta ɗauka ta duba lokaci ɗan ware idanunta tayi tace. “Kina gani ƙarfe biyu na dare nefa ya za'a yi ki sameta kina ganin wannan mijin nata maƙale mata mam-man-ne mata ai da wuya idan ba suna can suna maƙale da juna ba”. Asma'u kuwa kirji ta dafe tare da ɗan zaro ido sai kuma tayi saurin cewa. “Haka fa”. Sai kuma ta janyo wayar ta kashe tare da kallon Dija tace. “Ai Yah Moddibo duniya ne wani irin kallon da yake yiwa Khausar kamar zai mai da ita cikin zuciyarsa”. Dija na gyara kwanciyar ta tace. “Aikuwa Soyayya ce mai ƙarfi Moddibo Namijin Duniya ne”. A wannan daren haka suka kwana hira. Acan ɓangaren su Khausar ma suka kwana maƙale da juna. Washe gari da safe *Abujan Nigeria* Bayan fitar Uncle Naseer da kimanin minti talatin Amina ta fara jiyo gurnanin macijin na fitowa tana zaune Jingine jikin kushin wanda tun jiya daya shata jikinta ke mace ta kasa da faɗawa kowa aranta tana ji tana so ta faɗawa Ummanta amma ta gagara tayi waya da Samira Sani ma tayi niyyar faɗa mata amma sai taji bakinta yayi nauyi ta kasa sanar mata tana kwance taji gurnanin Macijin kusa da ita cikin sauri ta miƙe daga kwance ta zubawa Micijin Ido yana isowa kusa da ita kamar jiya ya shiga rigarta ya kamo kan Nipples ɗin ta ya-shash-sha kafin ya kama hanya ya fita tun jiya daya sha bata sake dawowa dai-dai ba tana jin kasala bata da kuzari yanzu ma daya sake tsotsa sai taji gaba ɗaya jikinta ya sake mutuwa ahankali ta kalli bakin Nononta na dama kana ta kalli na hagun taga ɗigon jini kamar na jiya wani irin nauyi jikinta yayi mata ahankali ta sulale ta kwanta wani irin bacci ya ɗauketa... Acan gidan Lamiɗo kuwa Abualeey, Waziri, Galadima Baban Zakariyya tun da sassafe aka kai musu abinci da komai na buƙata na alfarma kuwa su Asma'u ne suka kai musu Breakfast da komai ba buƙata. Bayan sun kammala Breakfast Ummi ta kalli Momy tare da cewa. “Momyn Khausar mufa zamu tafi”. Da sauri Momy tace. “Da wuri haka Ummin Jameel?”. Ummi na murmushi tace. “Gidan ba kowa nayi missing ɗin ɗan Autana Bashiruna Nasan tun jiya yake tsammanin zan koma yaji shiru yayi ta kirana ma ban ɗauka ba nafi so ma sai naje ya ganni”. Kai Momy ta jinjina tare da cewa. “Ayyah Asma'u am ki riƙa ɗan leƙoni kafin kema a ɗauke mana ke kinga ƙawarki kam an ɗauke ta zakuje can ku haɗu”. Asma'u kam kanta ta sunkuyar ƙasa tana murmushi tace. “Momy gobe ma zanzo in Sha Allah”. Cikin sanyi Momy tace. “Allah ya kaimu”. Miƙewa Aunty Ruƙayya tayi tana kallon Momy tace. “Toh nima zan tafi”. Kai Momy ta gyaɗa kafin duk sukayi mata Sallama suka tafi bayan ta basu komai na biki. Acan ɓangaren Mazan bayan sun kammala Breakfast Lamiɗo yai musu jagora suka tafi gidan su Malam Ahmad sukayi tambayar Auren Asma'u wa Jameel gaba ɗaya malam Ahmad da yaji lbrin Jameel sai da yashiga ruɗu da tashin hankali jin tsananin kamarsa da Jameel bayan sunyi tambaya sun dawo da tabbacin Anbasu kasancewar Lamiɗo ne ya musu Jagoranci. Bayan sun dawo Hajja Nana, Hajja Umma Baffa Jimeta suka tafi Jauro Yaya daidai lokacin da Motarsu Hajja Nana ya fita akuma dai-dai lokacin Text ɗin Yah Ali ya shigo wayar Dija, cikin tsananin mamaki take karanta sakon nasa. “Tun jiya da dare jikina da zuciyata suke gaya min kun dawo Nigeria kun shigo jihar Adamawa sabida wani irin ni'imtaccen ƙamshi da isaka mai sanyi da nakejin wanda ya tabbatar min kin kusa dani, shiyasa nake fata da burin in ɗaukeki daga Jauro yaya in dawo dake kusa dani a matsayin matar aurena in kin amince Dija”. Wasu irin tagwayen murmushi take saki ba ƙaƙƙautawa ta karanta sakon a karo na uku kana ta turawa Khausar tare dayi mata bayanin wanda ya turo saƙon da kuma neman shawara, haka dai sukaci gaba da tafiya. Motarsu Hajiya Lami da Samira Sani yayi Parking sunzo wajen Hajiya Bunayya dan jin cikekken bayanin da tsara batun tafiyarsu. Zuwa lokacin su Abualeey sun gama komai Lamiɗo ya musu Jagoranci zuwa gidan Abban Jameel Lokacin da Hajiya Turai da Hajiya Karima suka kalli hoton Dr Jameel dasu Abban Jameel da kuma lbrun kakannisu da Jameel da kuma lbrin dangin Modibbo sosai suka shiga mamaki, musamman kamannin Dr Jameel da kuma M Jameel abin yayi masifar basu mamaki ya kuma girgiza su a washe gari suka je Juuro yaya suka gaida Hajja Nana. Kwanan su biyu acikin Taraba suka koma Adamawa kwana ɗaya sukayi a Adamawa ya zama kwanan su uku sukayi suka shirya komawa Morocco... A Morocco kuwa rayuwa ta fara tafiya Khausar da Moddibo sun fara samun shaƙuwa na musamman wanda su kansu basu fahimci haka ba aranan dasu Abualeey zasu dawo Khausar ce zaune a falon Didi bayan sun gama girki wanda bisa alamu sun yiwa baƙi da zasu dawo ne sun gama komai sun shirya a dining. Ahankali Didi ta kalli Khausar tare da cewa kizo ki zauna kici abinci”. Anutse Khausar ta ɗago Idanunta tare da shafa cikinta kana tace. “Didi na ƙoshi bana jin yunwa”. Juyawa Didi tayi tare da kallon Moddibo dake zaune gefe da system a gaban shi bisa alamu aikin da ya shafi campanny Abba ne yake duba, cikin kula tace. “Taci abinci tunda gari ya waye?”. Kai ya girgiza cikin alamun damuwa ya kalli Didi kana ya maida kallonsa kan Didi yace. “Babu abinda taci ni kaina bansan meyesa bata son cin abinci ba kuma ba haka take ba”. Langwaɓar da kai tayi tare da cewa. “Nifa bana jin yunwa nasha tea ɗaxu”. Didi na girgiza kai tace. “Toh tea Abinci ne? Khausar ai tea ba Abinci bane. Rahama maza ɗebo min abinci a plate”. Miƙewa Rahama tayi ta ɗebo abincin ta kawo mata aplate karɓan abinci tayi tare da kallon Khausar tace. “Sa hannu kici”. Kai ta girgiza tare da faɗin. “Allah Didi banjin yuwa cikina aƙoshe yake”. Kai Didi ta girgiza kana tace. “Bana son zamanki da yunwa Khausar koda bakya jin yunwa ki karɓa kici”. Kai ta sunkuyar ta ɗauki cokali saboda batason yiwa Didi gardama. Moddibo kuwa ahankali ya ɗago ya kalleta tare da faɗin. “Wallahi Didi tunda gari ya waye bata ci abinci ba idan kinga taci abinci sai na matsa mata dole² bansan meyesa ba”. Dai-dai lokacin Ibraahim dake shigowa yace. “Toh ko dai bata da lafiya ne?,Idan baki da lafiya ne mu kaiki asibiti aje aduba ki”. Tana cakalan abincin tace. “Wallahi lafiyata ƙalau bana jin komai abinci kuma ina ci ina yawan shan Fruit nake gama shine yake hanani cin abinci”. Ajiyar zuciya Didi ta sauƙe tare da cewa. “Toh yanzu dai kici bari kuma akawo miki fruit ɗin”. Cokali biyu zuwa uku ta sake tsakura kana ta tura plate ɗin gaban Rahama tace. “Toh muci mana”. Ɗan ware Idanu Rahama tayi tare da faɗin. “Ai kina gani ɗazu naci”. Sake langwaɓar da kai tayi tace. “Ni ma Wallahi na ƙoshi”. Cikin sauƙe numfashi Didi tace. “Kici mana Khausar am”. Ahankali ta sunkuyar da kanta tare da faɗin. “Allah Didi na ƙoshi”. Kai Didi ta gyaɗa kana tace. “Toh shikenan Rahama jeki ɗauko mata fruits”. Kai Rahama ta gyaɗa sai kuma ta miƙe ta dauko mata wani kekyawan Bowl wanda ke cike da Inabi, Apple, Banana, Pineapple, Water millo wanda yake a yayyanki an yarayarɗa madara akai. A hankali ta gyara zamanta tare da ɗaukan fork ɗin jin Didi na cewa. “Bismillah”. A hankali tai Bismillah tare da soka yankan kankana kana ta buɗe bakinta a hankali tasa, lumshe udanunta tayi sabida zaƙi da garɗin madarar da ya game mata baki, a hankali take taunan kankanan tare da haɗiyewa, sai kuma tattare ƴaƴan kankanan ta haɗesu gefen bakinta. Shi kuwa Modibbo ta gefen idonshi yake kallonta, yanka na biyu ta kuma kaiwa bakinta ba tare da ta haɗiye ƴaƴan kankanan ba, sai kuma ta sake harhaɗe ƴaƴan kankanan ta tarasu gefen bakinta sabida bata iya haɗiyesu, sai kuma ta jujjuya kwayar idanunta alamun tana neman wurin da zata zuba ƴaƴan kankanan ne. A hankali ya miƙo mata hannunshi tare da buɗe mata tafin hannunshi, cikin fidda idanunta waje ta ɗan jujjuyasu alamun tambaya. “In zuba?”. A hankali ya ɗan juyo ya ɗan kalleta tare da ɗaga mata girarsa ɗaya alamun yess zuba ya ƙare ɗaga girar da ƙara manna hannunsa ƙasan bakinta kaɗan a hankali ta tattarosu tare da ɗan sunkuyowa ta zuba mishi su cikin tafin hannunshi. Cike da mamaki Rahama ta buɗe baki da hanci tana kallon su kamar wasu tattabaru. Ibraahim ma ido ya zuba musu, ita kuwa Rahama kai ta kuma juyawa ta kalli Didi data kauda kanta gefe tana mgnar zuci. “Uhmmm ai in dai ya ɗauki mahaifinku zai yi abinda yafi hakama”. ta ƙare mgnar zuci da kallon Ibraahim da ya saki baki yana kallon Modibbo ganin ya afa ƴaƴan kankanan cikin bakinsa tare dasa hannunsa ya tsinki inabi guda ɗaya ya haɗa da ƴaƴan kankanan ya ci. Ita kuwa Didi murmushin tayi tare da maida kanta kan TV. Shi kuwa Modibbo hannunshi ya kuma miƙa mata a karo na biyu ta kuma sa mishi ƴaƴan kankanan. A nutse taci gaba da ci, a hankali ta juya ta kalli Ibraahim dake cewa. “Yah Aleey in Sha Allah nima gobe zan koma Turkey”. Kallonsa Moddibo yayi kana yace. “Ha'a har zaka koma kuma?”. Ya ƙare maganar da sawa Khausar tafin hannunshi ƙasan bakinta sabida ganin ta kuma tara wasu ƴaƴan kankanan, zuba mishi su tayi tare da zuba mishi idanu, Shi kuma shu'umin murmushin gefen baki yayi tare da watsa ƴaƴan kankanan a baki domin shi yasan amfanin ƴaƴan kankanan a jikin namiji, domin babu wani abu cikin fruits dake ƙarawa wa maza ƙarfin kamar ƴaƴann kankanan shiyasa duk wani mgnin ƙarfin tattalin lafiya mazantaka zaka samu da sinadarin ƴaƴan kankanan a ciki. Ya tabbatar bata san amfanin da zasuyi mishi a jikinsa bane da bazata bashi ba. Yoh shida ko azumin rage ƙarfin sha'awa yayi muddin ya kuskura yayi buɗa baki da kankana to ranar ba bacci, bare ba azumin yayi ba, kuma gata kusa dashi. Shi kuwa Ibraahim cikin kallon yadda yayan nashi ke amsar ƴaƴan kankanan daga bakin matarsa yana ci ya ɗan gyara zama yace. “Eh wasu kaya zan sake kaiwa kasan ban cika zama anan ba saboda yanayin kasuwanci na” Murmushi yayi tare da faɗin. “Yaro Ƙarami da neman kuɗi”. Yaaje mgnar yana kallon Khausar data tura baki alamun ya kawo hannunshi ya amshi ƴaƴan kankanan, miƙa mata hannun yayi tare da lasar gefen lip inshi na sama. Didi dake sauraron tace. “Wallahi fa kadai faɗa masa kayi masa faɗa ko zai rage Ibraahim da zirga-zirga firr yaron nan yaƙi zama sai jaraban son Kuɗi”. Murmushi Ibraahim yayi yana mai lallon salon so mai zafi da darasi a wurin ustzun yayansa da ya dasa mai son aure farat ɗaya cikin fesar da numfashi yace. “Toh Didi Idan ban nemi kuɗi ba mai zanyi nayi karatu na gama kuma Ni ba ayi min Aure ba sannan kuma abubuwan nan abune daya kamata asame su a inda babu tunda dabino ne mutane da dama suna bukatar shi acan shiyasa muke kai musu”. Kai Didi ta girgiza tana gyara zamanta tace. “Toh lallai kam wato ba'ayi ma aurena ba?”. Kanshi ya ɗan sosai tare da sunkuyar da kai dan baisan mgn ta subce mishi ba. Ita kuwa Didi cikin kulawa tace. “Toh Amman ai bashi kaɗai kake yi ba inka dawo nan ɗinma komai na hotel ɗin Mouldy ka ciki”. Ƴar dariya yayi tare da faɗin. “Toh Didi ba dole inne mi kuɗi ba sune abokan rayuwa”. Murmushi tayi tace. “Yanzu kayi magana”. Cikin sauƙe numfashi yace. "Da Yauma nayi niyyar tafiya amma ina jira su Abualeey su dawo ne Shiyasa”. “Allah ya dawo dasu lafiya”. Cewar Moddibo. Da ya kuma miƙa Khausar hannun a karo na barkai ita bashi ƴaƴan kankanan da sai yanzu ta cinye sai kuma ta kalli bowl ɗin tuni ya cinye mata inabi. Zama Didi ta gyara tare da faɗin. “Aima In Sha Allah nan da awa biyu zasu iso”. Atare suka hada baki wajen cewa. “Masha Allah Allah ya kawo su lafiya”. Kana sukaci gaba da hirarsu Rahama kam zama ta gyara tana bin Modibbo da Khausar da kallo domin Ita dai darasi take ɗauka. Aranan su Abualeey suka dawo sun dawo kuma da labari mai daɗi cewa Mahaifin Asma'u ya bawa Dr Jameel Aurenta sannan Mahaifin Asiya ma ya bawa Zakariyya wanda ansa bikin Auren nanda wata uku ne masu zuwa. A daren ranar misalin ƙarfe biyu da rabi. A hankali Khausar ta saki wani irin raunataccen kuka mai cike da gajiya kasala gamida fara galabaitar da ita da Modibbo yayi. Wanda tun sha ɗaya ya rsitsata, hutun awa ɗaya ya bata tana cikin bacci ta kuma jin ya kwaƙumeta. Shine har yanzu bai sararamata ba kusa 50 minutes kenan, cikin yarfe hannun ta kuma saki sassayan kuka bawai dan zafiba sai dan gajiya duk da kuma cikekkiyar nitsuwa da yake samar nata. “Wasshhhhhhhhh Yah Mu'allim na gaji”. Cikin tsananin farin ciki gamsuwa salama da wadatacciyar ni'amarta ya tallabota jikinshi tare da fara sa mata albarka da yiwa J ɗinsa addu'a da Abbanta. “Wow Minha vidaa Jazakillahu khairan wa yatta ƙinallahu jami'an kin bani dukkan jin daɗi da na miji kema, Allah yayi miki albarka Yayiwa Mommy gafara duniya da ƙiyama ya killace mata farin ciki ta kamar yadda ta killace min budurcinki Allah yayi mata tukuici da jannatul firdausi”. Cikin gajiya da narkewa a jikinsa da jin daɗin addu'ar da yake wa iyayenta tace. “Amin Yah Mu'allim”. Sai kuma ya tallabota suka shiga bathroom sukayi wanka kana suka fito liƙe da juna. Haka dai rayuwa ta cigaba da tafiya wani shaƙuwa na musamman ne yashiga tsakanin Khausar da Rahama wacce ta zame mata kamar Asma'u, sannan Didi na nuna mata soyayya na musamman mai nutsarwa da kwantadar da hankali Hakama Niyna, Innayi kuwa tuni ta dawo ɗaya daga cikin ɗakunan dake falonta, kana an kawo mata komai na girki tare da hadimai uku, biyu masu girki ɗaya kuma maiyi mata dan gyaran ɗaki. A banƙaren Modibbo kuwa sosai yake baza hutun amarcin da aka bashi, sai dai time to time yana leƙa fada, domin Abualeey nada burin yin murabus nan kusa shiyasa yake nuna mishin komai na masarautar Alhamdulillah kuma yana gane komai sosai. Alhamdulillah Abban Jameel kuwa ya ɗauki Yah Ali aiki a Company sa wanda yakeso shi zai maye mishi gurbin Modibbo, sosai karar da Abban Jameel yayiwa su Bappa jimate ya sasu farin ciki ya kuma ƙara dangon zumunci Aɓangaren Amina haka rayuwa ta cigaba da tafiya tsakaninta da Macijin nan kullum zai fito yasha Nononta wanda zuwa yanzu ta fahimci jininta yake ɗan zuka kasancewar duk sanda yasha nono taɓa ganin jinin kaɗan tana so ta faɗa amma ta kasa idan ta fadawa Uncle Naseer cewa tana ganin jininta yake zuƙa sai cewa yayi ai da jininki yake zuƙa da tuntuni kin mutu kawai yana tayani shan abu nane, ahaka yake sha-shantar da ita. Haka tsakanin Dr Jameel da Asma'u soyayyarsu ke tafiya gwanin ban sha'awa. Haka ma Dr Zakariyya da Asiya soyayyarsu ke tafiya cikin kwanciyar hankali. Hakama Yah Ali da Dija. Wanda tuni mgnar ta isa ga Bappa jimate. Tuni shirye-shiryen aure ya kankama sosai dan Abualeey da kanshi yace ya ɗauki nauyin gidan Jen angawaye da komai na amare Abban Jameel kuwa shine ya ɗauki nauyin komai na auren Yah Ali da Dija tuni yasa an fara gyara gidan cikin sama kuwa Yah ɗauki Yah Abba ma aikin sabida shima CB inshi sunyi kyau. Aɓangaren Hajiya Bunayya da Hajiya Lami ma sun shirya zuwa Niger wajen sabon bokan da suka samu... Yau kwanan su Ummi goma sha biyu kenan da tafiya. Ahankali Khausar ta tura ƙofan Falon Moddibo ta shiga saboda tana so tayi wasu da Ummi dan tunda suka tafi ba tayi waya da kowa ba kasancewar Moddibo ya riƙe wayarta shiyasa ta shiga ahankali saboda tana so zata roƙesa ya bata wayarta ta kira Ummi Momyn ta harma da Hajja Nana in tayi sa'a ta sameta. A hankali ta shiga tsakiyar Falon sai kuma ta ɗan jujjuya idanunta ganin ba kowa, ha yasa ta nufi cikin bedroom ɗinsa tana shiga ta hango wayoyinsa da nata akan dreesing mirrow cikin sanɗa ta ƙarasa jikin dreesing mirrow jin alamun yana wanka a ban ɗaki. Da sauri ta ɗan sunkuya ta ɗauki wayar dai-dai lokacin kuma, ya buɗe ƙofar tare da fito ƙugunsa ɗaure da towel cak ya tsaya yana kallonta ganin yanda take sanɗan ɗaukar wayar tana juyawa ta ganshi tsaye a gabanta, cikin sauri ta runtse idanunta ganin faffaɗan ƙirjinsa awaje cikin wata sanyayyar murya yace. “Mene?”. Cikin tura baki tace. “Baka da riga”. Da mamaki ya kalli yanda ta runtse idanunta ya lura ganinshi na tsokanon kuran karfenta cikin yin murmushin gefen baki yace. “Yau kika fara ganina bani da riga ne?”. Muryanta na rawa tace. “Ni dai ka rufe jikinka”. Murmushi yayi tare da cewa. “Ok na rufe”. Ya ƙarashe maganar tare da since towel ɗin ta ya ɗan murzashi ƙasa kaɗan har sai da jikinshi ya bayyana. Da sauri tace. “Da gaske?”. Cikin tsareta da ido yace. “Yess da gaske buɗe idonki ki gani”. Cikin sanyi ta buɗe Idanunta a hankali, wani irin tsalle tayi tare da fara yarfa hannunta tana ihu. Lokacin da ta buɗe idon, Gaba ɗaya ta zazzaro idanunta waje tamkar zasu zubo ƙasa, sai kuma tasako ihu kana ta juya da sauri alamun zata gudu. ya janyota tare da rungumeta ahankali yace. “Ba jiya guduwa kika yiba, kika ƙi kwana a nan ba, kika kwana aɗakin Didi ba, toh gashi yanzu kin shigo hannuna”. Ya ida maganar yana jawota jikinshi tare da rungumeta a jikinshi.... By *GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 31* Na *Aysha Aliyu Garkuwa* Tallah! Tallah! Tallah! Shahararriyar Marubuciyar nan mai suna IBNATU-UMAR data rubuta ALAƘA, FANSA, RUHI BIYU ZUCIYA ƊAYA, GAGGARARU yanzu ta kawo maku littafi mai suna HANTA DA JINI, free book ne bata sai kin biya koh sisi ba, littafine dake kunshe abubuwa da dama cin amana, domestic abuse da wasu matan ke fama dashi a gidan aure, kiyayya da kuma zazzafar soyayya. Ku danna link dinnan dan kuyi joining group din https://chat.whatsapp.com/J9OJOK93SFt7inXdfmSa3t Ahankali ya Kai bakinsa saitin kunnenta kana yace. “Wato dama yau ma niyyar ki guduwa za kiyi baza kizo mu kwana tare ba? Wai ayi mace tai ta gudun Mujinta bata tsoron fushin Ubangiji da tsinuwan mala'ikun Allah ta'ala”. Tana shaƙan ƙamshin jikinsa ta ɗan turo baki tare da faɗin. “Toh ba kai bane idan nazo kusa da kai sai kai ta damuna kai yita hanani bacci”. Ta ƙare maganar cikin yanayin kasala Cikin sauri ya rufe bakinta tare da cewa. “Bakya son lada ne?“. A hankali tace. “Ina so mana”. Cikin hikimar yadda yake sarrafa tunaninta yace. “A'a bakya so tunda gashi kina gudun aikin lada, ga lada ga salama fa amman kike gudu sabida ba kyason ladane?, Kinsan jiya da kika kwana a ɗakin Didi kika gujeni kinsan Malaikun Allah kwana sukayi suna tsine miki?”. Cikin sauri da tsoro ta zare idanunta kana tace. “Astaghfirullah!! Astagfirullah Wa'atubu ilaik!!! Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un kamar ya kuma?”. Cikin sauƙe numfashi ya lumshe idanunsa kana yace. “Toh ba kin guji mijinki ba ai bada Izinina kika tafi kikaje kika kwana acan ba”. Asanyaye ta sake lafewa ajikinsa kana tace. “Toh kayi haƙuri ka yafemin bazan ƙara ba In Sha Allahu”. Cikin ƙara nusar da ita tsoron Allah da hakkin miji yace. “In dai baki so Allah da Mala'ikunsa su tsine miki toh ki daina gudun Mijinki”. Kai ta Jinjina tare da cewa. “In sha Allahu na daina to amma kayafe min ai ko?”. Kai ya gyaɗa kana yace. “Bazan yafe miki ba sai naga baki sake ba”. Cikin tabbatarwa tace. “In sha Allahu nayi alƙawari bazan sake ba bana son fushin Ubangji”. Ajiyar zuciya ya sauƙe tare da lumshe idanunsa ya sake buɗe su akanta yace. “Idan bakyason fushin Ubangji kada ki yarda da fushina minjiki ko?,Kina sane da hakki da girma da darajar miji ko?”. Ahankali ta gyaɗa kai tare da cewa. “Na sani”. Yana yawo da hannunsa awuyanta yace. “Toh meyesa kika gudu jiya?”. Rau-rau tayi da idanu tare da faɗin. “Na gaji ne nasan kuma idan na zauna zaka hanani bacci”. Kai ya girgiza tare da faɗin. “Bazan hana ki bacci ba ki kwantar da hankalin ki sannan ki nutsu ai kinsallameni da yamma dole kuma in kin gaji in barki ki huta”. Ya ƙarashe maganar yana zama bakin gado itama ya zaunar da ita. Akunyace ta ɗan kawar da kanta gefe tace. “Toh ka jawo towel ɗin ka mana ka rufe”. Ɗan murmushi yayi ganin yanda ta kawar da kanta kana ta ɗan runtse idanunta ahankali yace. “Toh”. Tare da jan towel ɗin ya daura saman ƙugunsa sai kuma ya daidaita nutsuwarsa tare da cewa. “Kinci abinci?”. Kai ta gyaɗa kana tace. “Eh”. Cikin ɗan ɗaure fuska ya girgiza kai tare da cewa. “Ƙarya kike baki ci abinci ba”. Kanta ta sunkuyar ƙasa tace. “Allah naci Didi ta bani naci”. Hannunsa yasa ya shafa cikinta tare da faɗin. “Amma kaɗan kika ci ko”. Saurin girgiza masa kai tayi tace. “Amma nasha Tea Mai yawa”. “Yanzu taso muje kici abinci”. Kwaɓe fuska tayi tare da langwaɓar da kai tace. “Allah Yah Mu'allim na ƙoshi bana jin yunwa”. Da wata irin murya me ɗauke da kulawa tausayi jin ƙai yace. “ *Minhaaa* bana son kina zama da yunwar nan na rasa meyesa kike yin haka?, Kinga Didi ma abun yana damunta dan jiya Abualeey da kansa yake cemin wai ko dai za muje asibiti ne saboda Didi tace masa bakyason cin abinci”. Zamanta ta ɗan gyara tare da cewa. “Wallahi fa ina ci kune kuke ga kamar bana ci, kuma wallahi ni lafiyata lau”. Cikin gamsuwa da lafiyarta ƙalau yace. “Toh shikenan”. Haka dai yaita lallaɓanta adaren ma bai barta ba... Washe gari da safe agarin Gembila Hajiya Bunayya ce a falon Hajiya Lami suna zaune sai Samira Sani dake gefensu cikin sauƙe numfashi Hajiya Bunayya tace. “Na yiwa Lamiɗo maganar tafiyar mu amma yace dole sai nan da sati biyu kinga tafiyar nesa baza kace zaka saci hanya ka tafi ba”. Kai Hajiya Lami ta jinjina tace. “Hakane kam nima na faɗawa Alh zamu yake tambayata wai me zamuje nace ai yasan kina da ƴan Uwa acan toh sune zamuje dubawa”. Zare ido Hajiya Bunayya tayi tace. “Ikon Allah nima fa haka na cewa Lamiɗo kece kike da ƴan uwa acen zamu je”. Ƴar Dariya Hajiya Lami tayi tare da faɗin. “Toh Allah ya rufa mana asiri kar dai asirun mu ya tonu”. Hajiya Bunayya na gyara zama zama tace. “Nikam ma cewa nayi Goggonki ce ta rasu zamu je Ta'aziyya”. Kai Hajiya Lami ta jinjina tare da faɗin. “Nima kuma cewa nayi wani Baffanki ne ya rasu zamu je muyi Ta'aziyya”. Ajiyar zuciya Hajiya Bunayya ta sauke kana tace. “Toh shike nan dai tunda mun tambaya sunce sun barmu ai magana ya ƙare”. Hajiya Lami na Kada kafa tace. “Nikam ma Babansu Samira cemin yayi sai juma'a mai zuwa kinga sati ɗaya kenan ke kuma gashi yace har sai sati biyu to amma dai ba damuwa zai zo kamar yau”. Kai Hajiya Bunayya ta gyaɗa tace. “Hakane kam”. Cikin sauƙe ajiyar zuciya Hajiya Lami tace. “Ya labarin Amina kuna waya”. Hajiya Bunayya na murmushin tace. “Eh muna waya sosai ma?”. Samira dake gefe wacce tunda suka fara magana kanta ke ƙasa ta ɗago ahankali tace. “Nima ɗazu munyi waya da ita”. Kai Hajiya Bunayya ta gyaɗa tare da cewa. “Eh nima munyi waya da ita”. Da damuwa Samira tace. “Amma fa ni naji Muryanta yayi sanyi acikin kwanakin nan duka”. Kai Hajiya Bunayya ta jinjina tace. “Nima naji Muryanta yayi sanyi gaskiya ta canza sosai amma ina ga ciki ne”. Cike da farin ciki Hajiya Lami tace. “A'a Kice kwalliya ta biya kuɗin sabulu abin har ya samu?”. Hajiya Bunayya na dariya tace. “Gaskiya kam idan ba ciki ba sanyin nata yayi yawa kuma kona tambaye ta lafiya zata ce min eh lafiya babu komai”. Cikin jin daɗi. Hajiya Lami ta jinjina kai da faɗin. “Aikam ga duk kan alamu wannan ciki ne”. “Sosaima nima abinda nace kenan?”. Bayan sun gama maganarsu Hajiya Bunayya ta kalli Samira data zabga tagumi tace. “Amma ya jikin Samira abin nan har yanzu yana zuba?”. Shiru tayi sai kuma tace. “A'a har yanzu dai abin yana zuba sai wani abu ne yake fita min agabana guda guda”. Hajiya Lami ta karba da cewa. “Ai shiyasa ma na matsu mu tafi Niger ɗin nan saboda wasu yanzu guda gudan abu ke fito mata”. Atsorace Hajiya Bunayya ta dafe ƙirjinta tace. “Guda guda kuma to na mene?”. Kai ta jinjina tare da cewa. “Wallahi kuwa idan wajen ya fara yi mata ƙaiƙayi kamar za tayi hauka sai ta shiga ruwan zafi da gishiri sai kiga abu na fitowa daga gabanta kamar duwatsu” Cikin tashin hankali Hajiya Bunayya tace. “Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un mun shiga uku wannan wani irin masiface?”. Da damuwa Hajiya Lami tace. “Wallahi kuwa gashi Boka Kar'uzu har yau bai dawo ba”. Da damuwa Hajiya Bunayya tace. “Lafiya kuwa bai taɓa tafiya yayi dadewa irin wannan bai dawo ba”. Cikin sauƙe ajiyar zuciya da jimami Hajiya Lami tace. “Nima dai wannan abin ya daure min kai”. “Aikam dai dole muje Niger ɗin nan asamo mata magani”. Cewar Hajiya Bunayya. Kai Hajiya Lami ta jinjina da faɗin. “Munje asibiti ma abanza likitoci sun kasa ganewa menene waɗanan abun”. Haka Hajiya Bunayya tayi ta mamaki Amma duk da haka basu san Annabi Yafaku ba haka dai suka ci-gaba da labarinsu akan zasu tafi wajen Bokansu... *Morocco* Washe gari da safe Khausar ce zaune tana riƙe da wayarta ta kira Momyn. Acan ɓangaren Momy kuwa zaune take a Falonta yayin da Haiydar ke zaune gefenta suna hira tana ganin kiran Khausar tayi picking tare da cewa. “Mamana na kaina sai yau kenan?”. Aɓangaren Khausar kuwa kallon Moddibo dake kwance ya ɗaura kansa kan cinyarta yana fuskantar ta kana hannunsa na cikin rigarta yana zagaye Hudar cibiyar cike da farin ciki tace. “Wallahi Momy na nayi kewar ku kwana nawa ba muyi waya ba?”. Murmushi Mommy tayi tare da cewa. “Khausar am Nima nayi missing ɗin ki nace Khausar kam ta manta Momynta ta samu Moddibon ta”. Murmushi tayi tare da faɗin. “Momy na isa In manta dake Momy na kina cikin raina Yah Moddibo ne ya karɓi wayana ai be bani ba sai yau ya bani shine yace wai bazai bani ba kada In kira ki inyi ta kuka ina tayar miki da hankali”. Cikin sauƙe ajiyar zuciya Momy tace. “Toh amma dai yanzu kin daina kuka ko?”. Kai ta gyaɗa kamar tana gabanta tace. “Eh Momy na daina. Yanzuma nayi waya da Ummi da Asma'u ma harda cewa wai har yanzu ina kuka ko na bari?”. Murmushin mai ɗan sauti Momy tayi tare da cewa. “Dagaske kin daina ko?”. Kai ta gyaɗa tace. “Eh Momy na daina?”. Zama Momy ta gyara tare da cewa. “Kuna lafiya dai”. Khausar na Kada ƙafa tace. “Muna lafiya,Momy ina Haiydar?”. Kallon Haiydar Momy tayi tare da faɗin. “Gashi nan ma yana jinmu”. Cikin kewarsa tace. “Ayyah nayi kewarsa”. Haiydar na murmushi ya gyara zamansa tare da cewa. “Nima nayi missing naki Addah Khausi yanzu babu mai mana faɗa babu mai sharewa Momy ɗakinta Momy ita da kanta ke share ɗakinta”. Kai ta langwaɓar tace. “Ayyah toh Haiydar ka fara share mata mana”. Cikin sauri yace. “Toh ai ban iya ba Addah Khausy”. Sake langwaɓar da kai tayi cike da tausayin Momy tace. “Toh ka koya mana”. Dariya Momy tayi tare da cewa. “Toh ya za'a yi namiji yayi shara Khausar?”. Ajiyar zuciya ta sauƙe kana tace. “Gaskiya nikam Momy ki samu me yi miki aiki ta riƙa yi miki sharan daki, da wanke-wanke tunda Raudhat ƙarama ce baza ta iya ba”. Kai Momy ta jinjina tace. “Raudat baza ta iya ba amma idan an kwana biyu tana shiga dakin ki tace bari ta sharewa Addah Khausi ɗakinta kafin ta dawo”. Dariya Khausar tayi kana tace. “Allah sarki Raudhat ai zanzo nan kusa in Sha Allah”. Sai kuma tace. “Momy abawa Raudat wayar”. Da sauri Raudhat ta karɓa wayar tare da faɗin. “Addah Khausy yaushe zaki dawo?”. Cike da ƙaunarta da kuma kewarta tace. “Gobe zan dawo”. Cikin sauri ta sunkuyar da kanta jin yanda Moddibo ya zira harshensa cikin hudar cibiyarta ɗan hararanta yayi sai kuma ya zaro harshensa yace. “Gobe zaki dawo kike faɗa?”. Sai kuma yayi ƙasa da murya yace. “Raudhat ƙarya take miki baza ta dawo ba”. Ga mamakinsa sai yaji Raudhat na cewa. “Ayyah Malam Moddibo yaushe zaku dawo ne?”. Karɓan wayar yayi kana yace. “Ke dai yaushe zaki zo mana?”. Cike da farin ciki tace. “Momyna tace zamu zo Auren Addah Asma'u”. Murmushi yayi yace. “Toh shikenan sai kinzo me kike so in ajiye Miki?”. Murmushi tayi sai kuma tayi shiru alamar tunani da sauri tace. “Ina so ku siya min Teddy”. Ƴar dariya yayi tare da cewa. “Toh shikenan za'a siya miki Teddy Raudhat”. Sai kuma ya miƙawa Khausar wayar karɓan tayi tana ƙoƙarin warware rigarta daya nannaɗe saurin riƙe hannunta yayi yace. “Meyesa zaki rufe min abu na?”. Ashagwaɓe ta kallesa sai kuma ta cinno baki tace. “Abinka ko abuna?” . Gira ɗaya ya ɗaga mata tare da cewa. “Abuna dai?”. Cikin sauri Momy data karɓi wayar ahannun Raudhat ta miƙawa Haiydar wayar Haiydar kuwa ahankali yace. “Addah Khausy idan farcena ya taru Wazai yanke min?” Da murmushi afuskarta tace. “Allah sarki ɗan Uwana nayi missing ɗin ka yanzu toh wa zai yanke maka?”. Kallon Momy yayi sai kuma yace. “Zan bawa Momy ta yanke min”. Kallonta Moddibo yayi sai kuma yasa harshensa yana lasar hudar cibiyarta da sauri tace. “Ka bari mana”. Haiydar dake riƙe da wayar yace. “Me zan bari kuma?”. Baki ta cunno tace. “A'a Ni bada kai nake ba. Moddibo kuwa wayar ya karɓa ya katse kiran cikin tsira mata ido yace. “Kina magana dani kuma kina magana da Haiydar kina so ki faɗa masa abinda nake miki ko?”. Langwaɓar da kai tayi ta shagwaɓe murya tare da faɗin. “Toh ba kai bane ka cika neman tsokana wallahi Yah Mu'allim”. Yana mutsu-mutsu da kansa akan cinyarta yace. “Neman tsokana ne? Nida abuna hakkina ne fa? halal ɗina ne fa. Kina so ki faɗa fushin Ubangji ne?”. Saurin girgiza masa kai tayi tare da cewa. “Toh Ni kabarni in gama waya dasu mana”. Yana yawo da hannunsa kan maranta yace. “Ki bari idan na fita sai ki kirasu ki sake waya dasu” Tana lumshe idanunta ta fesar da numfashi ta motsa laɓɓanta tare da cewa. “Kai yaushe zaka fita?,Bayan ko yaushe kana gida”. Ware idanunsa yayi yace. “Au kin gaji da zamana agida ne?”. Kai ta girgiza tace. “A'a Ni dai bance ba amma kai baka fita ko ina ma?” Murmushi yayi yana cigaba da shafa hudar cibiyarta yace. “Zan fara fita ma sai kinso ganina fada ta rikeni kuma idan ina damunki ba matsala zan gayawa innayi a san abinyi”. Sai kuma ya daura harshensa ya cigaba da lasar hudar cibiyarta cikin sauƙe numfashi tace. “Yah Mu'allim ka bari mana”. Ta faɗa tare da manna hannunta kan sajensa tana shafawa. Muryansa anarke yace. “Toh nima ki bari mana Yah Mu'allima”. Idanunta alumshe tace. “Me nake yi?”. “Kina shafa min saje kina cewa me zaki bari”. Dai-dai lokacin kuma aka kira Sallar la'asar miƙewa yayi yace. “Bari In tafi masallaci kafin ki fara cewa bana zuwa masallaci ma”. Ware ido tayi tace. “Na isa?, Ai duk shedar da zan bayar akan ka bazan bada shedar baka zuwa masallaci ba”. Cikin ɗan hararanta yace. “Bayan ma tunda kika zo sau biyu ina makara bana samun zuwa jam'i”. Murmushi tayi tare da faɗin. “Kaine dai ka makarar da kanka da kanka”. Miƙewa yayi yace. “Ni kika ce ina makarar da kaina ko?”. Cikin ƙasa da murya tace. “Kwaɗayinka dai ya makarar da kai”. Ɗan ware ido yayi yace. “Nine ma me kwadayin?”. Cikin sauri ta nufi ƙofan Falon tana murmushi. Ahaka dai rayuwa ya cigaba da tafiya baki ɗaya yanayin Khausar ya fara canzawa sosai Moddibo ke mamakinta yawan rawan kanta da rakaɗinta ya ragu yana mamakin ashe dama haka Aure ke nutsar da mace. Yau kimanin satinta biyar da tarewarta a Side ɗin Moddibo Kuma sai wannan ranan Hajiya Bunayya da Hajiya Lami suka samu tafiya Niger. Yau suna cikin ƙasar Niger yankin Damagram suna isa Damagram bisa jagoranci wani daga cikin Mutimin Ƙasar wanda wacce tayi musu hanya zuwa wurin bokan ta haɗa su dashi yayi musu Jagoranci. Akan mashin ya ɗauke su 3in1 sunyi tafi ta kimanin tsawon Klmt 200 sun wuce ramuka da kwazazzabu da Sahara kafin suka isa gidansa dake can cikin Sahara wajen shiru ba kowa sai wannan gidan shi kaɗai wanda yafi kama da shuri suna isa daf wajen bukka ya fito cikin rawan jiki da mamaki suka shiga ga mamaki su sai suka ga sun fito akan ruwa. Suna shiga Boka ɗan Gillaw ya kece da wata irin dariya mai kama da haushin kare cikin wata Gaggausan murya mara daɗin amo da sauti yace. “Hajiya Bunayya daga Ƙasar Nigeria Jahar Taraba yankin Gembila kinzo ne akan ƴar kishiyarki wacce ta kasance agola agidan mijinki kina so akashe Aurenta da Sarki Aliyu Youseep Mohammed Mouley ki kwantar da hankalin ki idan har kinbi dokokin mu da sharaɗan mu da ƙaidarmu burinki zai cika mu mutum baya zuwa wajen mu burinsa bai cika ba sai dai in bebi ƙai'ida ba”. Cikin rawan jiki tsoro gami da farin ciki Hajiya Bunayya ta gyara zamanta tare da cewa. “Zanbi Boka Ɗan Gillau in Sha Allah” Cikin wata razananniyar murya Mai furgitarwa ya ɗaga mata hannun kana yace. “Kar ki sake kiran sunan Allah anan in ba so kike aikinki yaƙi samuwa ba idan Allah kike son kibi ai banan zaki zo ba sai kije ki samu Malaman Sunnah malaman Addini kana ki tsarkake zuciyarki ki cire hassada, munafurci, Zamaba cikin aminci, Manaƙisa da shiga rayuwar mutanen da babu ruwansu dake”. Wani yawu mai ɗaci ta haɗiye still jikinta na kyarna ta gyaɗa masa kai tare da faɗin. “Tuba nake Ɗan Gillau nayi shiru bazan sake ba”. Hannunsa ya ɗaga sama kana ya fara wasu irin maganganu da tsatsuba irin na matsafa sai ga wani ƙurtu jajawur ya fito wani ƙullin magani ya cire acikin shima yana naɗe cikin jan ƙalle atake idanunsa sukayi wani irin Ja cikin wata murya mai cike da tabbatarwa yace. “Ya rantse da Shu'umi uban shu'umai shugaban su wanda babu Sheɗan abin dogoron su kina amfani dashi yanda gaya miji matsala ta ƙare buƙatar ki zata biya”. Cikin rawan jiki ta amsa tare da cewa. “Toh Boka baka faɗa min kuɗin ba”. Kai ya girgiza tare da kallonta da Jajayen Idanunsa masu furgitarwa da ban tsoro yace. “Idan kuɗi ne nasan zaki iya baki da matsala dashi amma ƙaidan aikina sai buƙata ta biya za'a biya dole sai kinje kinyi amfani da maganin idan buƙata ta biya kizo ki biya idan kuma baki zo kin biya ba mu da kanmu zamu je mu nemi hakkinmu akan ki idan kuma baki biya ba muyi maganinki”. Kai ta gyaɗa tana kallon Hajiya Lami dake murmushin samun nasara tace. “Baka da matsala damu Boka Ɗan Gillau zaka same mu masu cika alkawarin”. Ƙullin magani yasa mata atsakiyar tafin hannunta na hagu yace. “Ki kwance,da yatsun biyu na hannun hagu ki gani”. Jiki na rawa ta gyaɗa kai tare da sun cewa kamar yanda ya faɗa garin magani ta gani da wasu ƴan ƙwallo guda uku kamar na aduwa kallonsa tayi tana jiran karin bayani. Dariya ta kece dashi wanda yasa bukkan girgiza kana yace. “Kinga wannan?”. Kai ta gyaɗa tare da faɗin. “Na gani Boka Ɗan Gillau ko me kake so in dai burina zai cika zanyi ko kwanciya kakesonyi dani” Murtuƙe fuska yayi kana ya mata wani kallo tare da cewa. “Ni bance ki kwanta dani ba,Ina zanyi Jima'i da bil'adama inji daɗi Ni da nake jima'i da Aljanu ko jakuna bani da lokacin yin Jima'i da bil'adama dan haka kije kisa wannan abin cikin bayanki yayi kwana uku”. Saurin kallon abin tayi sai kuma ta maida kallonta kansa jin ya cigaba da cewa. Idan yayi kwana uku sai ki cire ki shanyasa ya bushe sai ki haɗa da garin maganin ki ɗibi ƙasar tsakiyar gidanku ki haɗa ki watsar iska ya ɗiba, duk inda take a duniyar nan sihiri zaije ya sameta kuma ya kamata. yanda kika san kashi nada baƙin jini awajen ko wani ɗan Adam toh haka za tayi baƙin jini a idon mijinta da dangin mijinta ke dama duk wani makusancinta aduniya hatta uwar data haifeta sai tayi baƙin jini a idanunta yanzu ke kanki idan ki kaga kashin ki kina sha'awar ki sake kallonsa?”. Cikin matsanancin farin ciki da jin daɗi ta girgiza masa kai kai ya gyaɗa ya cigaba da faɗin. “Toh yanda kashi keda baƙin jini kowa ke ƙyamansa ba wanda ke son ganinsa atsakiyar mutane haka zata kasance tamkar mujiya, babu wanda zaiso kasancewa da ita har yawu sai an fara zubarwa akanta yanda kika san duk wani baƙin jini na kashi to haka zata kasance. Sai tafi mujiya bakin jini ai mujiya ana zama da ita kashi fa ana iya zama dashi?”? Dariya ta ƙyalƙyale dashi har wani irin tsuma jikinta keyi na farin ciki kallonsa tayi tace. “Boka an gama kuma in nayi na ƴar yayi zan dawo ayi min na uwar ma”. Shima dariya ya ƙyalƙyale dashi wanda yafi kama da kukan alade kana yace. “In kin gama kudin da zaki biya kuɗi dubu dari uku da hamsin da uku da ɗari uku da Naira uku da karnuka uku alade uku jakuna mata wanda zanji dadin kwanciya dasu zaki biya mu”. Kai ta gyaɗa tare da cewa. “Boka wannan magana tazo da sauƙi”. Kai ya jinjina tare da maida Jajayen idanunsa kan Hajiya Lami yace. “Kee kuma kinzo batun ƴar kice?”. Kai ta gyaɗa tare da faɗin. “Eh Boka Ɗan Ilu Ina nenan temakon ka daka temaki ƴata”. Wani ƙullin magani ya acikin baƙin ƙyalle ya miƙa mata kana yace “Gashi ki jiƙa ki bata tasha idan har ta warke ku biya idan bata warke ba ku bari magana ta ƙare basai kun biya ba”. Muryanta na ɗan rawa ta risinar da kai tare da cewa. “Boka abinfa na zuba sosai”. Kansa ya jinjina kana yace. “Kada ki damu kije kiyi yanda na faɗa idan tasha ta samu sauƙi abiya idan bata samu sauƙi ba kada ku sake zuwa inda nake da buƙatar ku”. Kai ta gyaɗa tare da faɗin. “Nagode da muna ta jiran wanda yayi mata aikin ai”. Wani wawan dariya yayi tare da cewa. “Ai wannan shima yana fama da kanshi ko kun gashi bazaku ganeshiba ya fara girbar abinda ya shuka ne”. Cikin mamaki suka zuba masa ido suna nazartar kalaman sa. Cikin sauƙe ajiyar zuciya Hajiya Bunayya tace. “Yanzu Boka batun auren ƴata Asiya ɗin nan yanzu saura wata ɗaya da mako uku ina so idan aka raba Auren Khausar da Moddibo mai zai hana ya Auri Asiya tunda ita Amina tuntuni anyi Aurenta da wannan Jarabebben Yaron”. Wata mahaukaciyar dariya ya kece dashi wanda yasa suka shiga nutsuwarsu kana yana nuna ta da yatsa ya cigaba da dariya kusan minti biyu kafin yace. “Ai Amina kam ba maganarta kwatakwata kibar batun maganarta ki daina kira min sunanta anan saboda waɗan da suke tare da ita Aminaina ne babu yanda zanyi in shiga tsakaninta dasu shin baki ga gidana kamar curuba toh ai muhallin waɗanda ke tare da Aminane”. Hajiya Bunayya kuwa cikin rashin fahimtar abinda yake faɗa tace. “Yanzu ba za'a samu idan Moddibo ya saki Khausar ya Auri Asiya”. Fuska ya ɗaure tamkar na tsohuwar biri kana ya buga mata tsawa tare da cewa. “Asiya wannan miji shine ya dace da ita ke dai kawai tunda ga abinda kike so kije kiyi Moddibo zai sake ta magana ta ƙare”. Kai ta jinjina tare da cewa. “Nagode yaushe zan dawo?”. Idanunsa ya ɗaga sama kana yace. “Duk randa buƙatarku ta biya bukatar ku yana biya washe gari ku shirya kuzo ku biyani idan kun ki koda second ɗaya kamar inuwa haka zan biku Nasan duk motsin ku sannan in tona muku asiri a inda baku zata ba”. Kai suka gyaɗa har suna haɗa baki wajen cewa. “Zaka same mu masu cika alkawarin”. Sai kuma suka miƙe zasu fita cikin tsawa yace. “Ku fita da baya da baya sannan ku cire kayan ku tsirara zaku fita daga ciki ba'a fita da sutura anan dan kayanku shine mahadin bibiyarku”. Jiki na rawa suka cire kayansu kana suka fita tuɓutur-tuɓutur. Suna fita Mutumin daya rakasu ya miƙa musu kaya kasancewar yasan ƙai'idar wajen karɓa sukayi suka sa kaya ya goya su amashin kamar yanda suka zo aranan suka koma cikin Damagram suka samu masauki suka kwana washe gari suka kama hanyar dawowa Nigeria ƙarfe uku dai-dai Jirginsu ya sauka cikin Abuja, A Abuja suka kwana karfe tara Jirginsu ya tashi daga Abuja zuwa Adamawa daga nan suka hau mota zuwa Taraba. Bayan sun dawo da kwana biyu sun huce gajiyarsu. Yau Hajiya Bunayya ta shirya fara aikin cikin yaƙini da gamsuwa, rashin imani, da bushewar zuciya, ta shiga ban ɗakinta kana ta tsugunna ta kware takashinta ƙwallon aduwar ta ɗauka tare da turawa acikin da ƙarfi ta runtse idanunta jin wani irin azabebben zogi daya amsa cikin dauriya ta runtse idanunta tare da cewa. “Ai ranan biyar buƙata rai ba abikin komai yake ba”. Sai kuma ta ɗauki na biyu ta cusa shima zugine ya ratsata wanda yafi na farko atake wasu ƙwallan azaba suka zubo mata tayi saurin gogewa tana murmushin ƙeta kana ta ɗauki na ukun ta cusa da ƙarfi tana ciro ya tsar taga yatsar yayi datti da sauri ta ɗauki Morning Fresh dake ajiye ta wanke hannunta afili tace. “Wannan ya tsata ne ma da kaina nake jin ƙyamarta ina ga Khausar?,da zatayi baƙin jini awajen mijinta da dangin ta babban farin ciki na ma ance a idanun duniya duka za tayi baƙin jini duk yanda Yayun mijinta da ƙannensa ke rawan jiki akanta duk zasu tsaneta su koreta fata-fata Ni banƙi ma ace daga Morocco ta dawo har Nigeria da kafa ba shegiya ƴar Bororon daji tana nan kamar Sadaka yalla”. Tana gamawa ta fito tare da zama gefen gado wayarta ta ɗauka tare da dearling Number Amina tana jin ta ɗaga tace. “Hello Amina”. Acan ɓangaren Amina kuwa cikin sanyin murya da rauni ta sauƙe Ajiyar zuciya kasancewar dai-dai lokacin macijin ya gama shanta araunane tace. “Umma”. Hajiya Bunayya na gyara zama jin muryan Amina tace. “Amina am kinyi sanyi da yawa”. Cikin lumshe idanu da rauni Amina ta girgiza ji kai tare da cewa. “Bakomai Umma”. Ajiyar zuciya Hajiya Bunayya ta sauƙe kana tace. “Ko dai cikin ne yake wahalar dake haka?”. Numfashi Amina ta fesar tare da cewa. “Hmmm”. Kasancewar baza ta ita cewa komai ba duk da kuwa yanda zuciyarta ke son faɗa amma bakinta ya gaza. Murmushi Hajiya Bunayya tayi tare da faɗin. “Kin san shekaran jiya muka dawo daga Niger?”. Kai ta gyaɗa tace. “Eh munyi waya da Samira take cewa kun dawo har an bata magani ta fara sha”. Kai Hajiya Bunayya ta jinjina tare da faɗin. “Haka dai munje mun dawo in Sha Allah burin mu zai cika Khausar za'a korata zata baro Morocco da baƙin jini yanda babu wani ɗa namiji da zai sota kowa zai ƙyamaceta”. Cikin sanyin Amina tace. “Hmmmm Ummah kenan? dama dai kin haƙura ni yanzu bana son hakan ma cutarwa da wani bayi da wani riba abuma ko mun yi ba Kamasu yakeba saboda sun yarda da Allah suna da kekyawan yaƙini da riƙe ibada”. Baki ɗaya yanzu bata da kuzari tsoro ya kamata kwata-kwata bata cikin nutsuwarta da haiyacinta tana so ta buɗe bakinta ta faɗawa mahaifiyarta amma bazata iya ba. Hajiya Bunayya kuwa cikin bushewar zuciya da rashin fahimtar halin da ƴar tata ke ciki tace. “Ki kwantar da hankalin ki In Sha Allah kwanan nan burinmu zai cika in Allah yaso ya yarda wannan aikin shi yafi na Kar,zu”. Ahankali Amina tace. “Ba komai ɗazu munyi waya da Addah Asiya ashe dai batun Aurenta ya matso har an fara shiri Abba yazo yace mata wani irin Furnitures take son a shirya mata wai baban Modibbo ne da kanshi zai mata komai ko?”. Dariya Hajiya Bunayya tayi kana ta gyara zama tare da cewa. “Sosai ma kuwa ayanda suka yanke bikinma ai saura wata ɗaya da mako biyu nema za'ace kin san shina Zakariyya mahaifiyarsa da baban Modibbo uwa ɗaya uba ɗaya suke”. Cikin sanyi da lumshe Idanu Amina tace. “Allah yasa muna raye zuwa lokacin”. Kai ta gyaɗa Tare Da cewa. “In sha Allahu ma muna raye yaushe zakizo”. Kai ta gyaɗa kana tace. “Allah yasa haka in lokacin yayi muna rayen bikin saura mako ɗaya zanzo”. Ahankali tace. “Amina naji kamar bacci kike ji bari in barki kiyi bacci”. Kai ta gyaɗa tare da cewa. “Toh sai da safe”. “Allah ya kaimu ta amsa daga nan suka katse kiran... *Jauro Yaya* Acan ɓangaren Hajja Nana adai-dai lokacin suke zaune da Baffa Jimeta wanda tunda ya koma Adamawa bai zoba sai yau cike da kulawa da kuma girmamawa ya kalli Mahaifiyar tasa da Ƙannenta yace. “Tunda ga yanda al'amarin Auren khausar ya kasance ga kuma Dija da Aliyu sun haɗa kansu sun fahimci juna kunga kenan abu yazo da sauki“.. Murmushi Bappa Jauro yayi cikin jin daɗi yace. “Alhamdulillah nayi farin ciki da wannan al'amarin”. Cikin jin daɗi da girmamawa Baffa Jimeta ya gyara zamansa tare da cewa. “Nima naji daɗin haka saboda munyi magana da Alh Bashir Mai Dala cewa tunda Aliyu da Abba duk ya ɗaukesu aiki a Company sa acan dan haka yana so Aliyu ya Jagoranci Company's sa acan zai koma can Morocco da zama shiyasa nace In Sha Allah Aliyu bazai tafi Morocco ba sai da Matashi”. Murmushi Hajja Nana tayi cike da ƙasaita ta gyara zamanta tana kallon ɗan nata Baffa Jimeta kuwa cikin sauƙe numfashi ya cigaba da cewa. “Shiyasa nazo akan atsaida batun maganar Aurensa da Dija ya ɗauki matarsa su tafi kunga itama Khausar ta samu ƴar Uwarta sannan ga Asma'u da take Aminiyarta za tayi Aure su koma can kana ga Asiya da suka zauna gida ɗaya yanzu ma kafin nazo nan sai da na biya ta wajen Alh Bashir Mai Dala na bashi mukayi mgnar”. Cike da gamsuwa Baffa Liman ya jinjina kai tare da cewa. “Wannan abu yayi munyi farin ciki, abu ya zama tuwonmu Manmu magana yaƙare in Sha Allah nan kusa kuma za'a yi ɗaurin Aure”. Baffa sadu dake gefen Hajja Nana ya sauke ajiyar zuciya yace. “In sha Allah kuwa In yaso Auren mu ajiyeshi nan da wata ɗaya mana” Ajiyar zuciya Baffa Jimeta ya sauƙe tare da cewa. “A'a da yake Alh Bashir ɗin yace Modibbo ma zasu zo Auren Asma'u mu bari ya kasance ahaɗa bikin gaba ɗaya idan an tashi sai atafi da Amaren”. Cikin gamsuwa Baffa Jauro yace. “Haka ma yayi Allah ya nuna mana da rai da lafiya”. Daga nan suka ci-gaba da tsara bikin yanda zai kasance”.... Bayan kwana uku Hajiya Bunayya ce tsugunne a Bathroom ɗin ta yayin da ta cika Bocket da ruwan ɗumi ahankali ta sanya tsarta ta zaro wannan abu mai kama da ƙwallon aduwa ta ɗaura akan Tissue data ajiye gefenta ahankali ta sake cusa ya tsanta ta zaro na biyu ta ajiye ajiyar zuciya ta sauƙe kana ta sake danna yatsarta da niyyar ciro na uku taji babu sake cusa wa tayi bata jiba akiɗime tare idanunta tare da faɗin. “Ha'a to ina yake?". Sai kuma ta sake danna yatsarta akaro na uku da ƙyar taji kansa cikin sauri ta cusa yatsanta da ƙarfi ta fisgoshi. Ajiyar zuciya ta sauƙe da karfi ba ƙaramin tsorata tayi ba domin tayi zaton koya ɓace acikinta tana cirowa kuwa wani irin azabebben ƙaiƙayi na fitar hankali ya game wurin cikin sauri ta shiga kwara ruwan zafi ahankali taji ƙaikayin ya ragu miƙewa tayi tare da naɗe su acikin Tissue ta fito kana ta shanya a Balcony inta ƙasan dish ɗin ta yadda ba wanda zai lura dashi komawa ɗaki tayi ta zauna tana sakin ajiyar zuciya jin har yanzu ƙaiƙayin na damunta. Bayan kusan kwana biyar ya bushe ƙermes ne ta ɗaukoshi ta daga a turmi ƙarfe tare da haɗawa da garin maganin kana ta haɗa da yashin tsikayar gidan nasu sannan ta watsashi tsakiyar dare yadda bokan yace mata a hankali ta turo ƙofar falonta ta shigo cikin jin daɗin ta gama haɗa aikinta tana sauke numfashi ta zauna bakin gadonta sai kuma tayi saurin miƙe da masifan sauri sabida wani irin masifeffen ƙaiƙayin da taji takashinta ya fara yi irin kaiƙayin da yayi mata randa ta zaresu da gudu ta nufi bathroom sai kuma ta kwaye zanenita tare da cusa yatsarta ciki tafara mishi wani irin kwakwasusa. “Shhhhuuuwwwyyyooo Allah na wayyyyyoohhhh duwawuna ƙaiƙayi-ƙaiƙayi”. Sai kuma maza ta haɗa ruwan zafi still dai tana yagunan wurin wanda tuni yayi jazir. Koda ta shiga cikin ruwan zafin kuma sai ta daka tsalle tare da miƙewa tsaye sabida yadda taji wasu abubuwa suke cin takashin nata wanda sunfi ƙarfin a kirasu da cucuka ko mude. A wannan ranar dai haka ta kwana a tsaye tana susa har farshen yatsar ya karye sai asuban fari taji kaiƙayin ya lafa sannan ta samu bacci. *Morocco* Yau kwanan Khausar hamsin Cif da tarewarta sashen Moddibo bayan sallar Asbah Khausar ce zaune a bedroom ɗin Moddibo tun da ita idar da Sallar Asbah bata motsa ba tana kan sallayar yayinda gaba ɗaya jikinta ke a saluɓe kasalar data zame mata abokin rayuwa a jiya da yau ta tsananta mata wata ƙil hakan baya rasa nasaba da rashin cin abinci wanda ta kai kwana biyar sai ruwa tea da fruits domin abin ƙaruwa yakeyi. Bayan Moddibo ya dawo daga Masallaci kai tsaye bedroom ɗin sa ya wuce ganinta zaune kan sallaya yasa ya nufeta tare da zama gefenta ya zuba mata ido gaba ɗaya ta rame ta ɗanyi fiyau sai wani irin fari mai kamar yellow da tayi wanda har jijiyoyin jinin jikinta suka ɗanyi kore kaɗan suka bayyana. Ganin kamar azkar takeyi ne yasa shina ya janyo Alkur'aninsa dake kan Starm. Cikin lumshe idanu da nutsuwa yayi A'uziyyah kana ya fara karatu cikin Suratul Ibrahim daga forko. Yayinda ita kuma taci gaba da yin azkar ɗinta bayan ta gamane ta shafe jikinta da addu'ar kana a hankali ta ɗan yunƙuro ta matso kusa dashi a dai-dai lokacin kuma yazo aya ta (39)a hankali ya ɗan juyo ya kalleta tare dasa hannunshi ya kamo nata, cikin sanyayyar muryansa yaci gaba da karantun kamar haka. _“Alhamdulillaziy wahabli alalkibri Isma'iyla Wa Ishaƙ,Inna rabbi lasami,Uddu',a.”_ Sai kuma ya janyota jikinshi a hankali ya rungumeta, Ita kuwa Khausar cikin kasala ta daura kanta akan kafaɗarsa hannunta ɗaya na bisa ƙirjinsa idanunta na kan Alkur'anin tana mai jin zazzaƙan sautin muryarsa. Shi kuwa Modibbo hannunsa na dama na kan Kur'anin na hagu kuma na rungumeta da ita yana cigaba da karatun, A hankali ta kuma manna kanta da ƙirjinsa sai kuwa ta lumshe Idanunta jin yana karanto aya ta(40) yanda sautin karatun ke ratsa dodon kunnenta yasa itama buɗe bakinta muryarta a sanyaye a hankali ta fara binshi suna karatun a tare sai dai muryarshi ya ɗanfi nata fita a jere suke karanta harufan ayata 40. _“Rabbij Alniy Muƙiymassalati wamin zuriyyatie.Rabbana wataƙabbwl du'aaa”_. Cikin lumshe idanu da sauƙe numfashi ta kuna zamewa ta kwanta kan cinyarsa tana fuskantar qura'an ɗin sabida duk yadda tayi bata jin daɗin jikinta ga azabar yunwa da kasala ga alamun zazzaɓin da take ji, Shi kuwa Modibbo still dai yana karatu ya ɗaura hannunsa aƙugunta yana shafawa yana cigaba da lumshe idanunsa yayinda ita kuwa Khausar tayi lamo a jikinsa, sai kuma ta miƙe zaune tana ɗan fuskantarsa, cikin sanyi ya ɗaura bayan tafin hannunshi bisa kuncinta na dama yana ɗan shafa har lau kuma idanunsa na kan qura'an ɗin. Cikin narkewan jiki ta langwaɓar da kai tare da ƙara matsoshi sosai ganin haka ne, yasashi sa hannun tare da ɗan tura katakon da Qura'an yake a kai, kana ya jawo ta ya rungumeta tsam a jikinshi da hannunsa duka biyu a hankali yake ɗan shafa bayanta da hannunsa na dama da yake saman na hagun alamun yana son ta samu nitsuwane yasa yaci gaba da karatun cikin zazzaƙan muryansa ya ɗauko ayata (41) kamar haka. _“Rabbanagfirliyy,Walilwalidiyya Walilmu'uminiyna Yauma Yaƙuumulhisab”_. Ahankali ta ƙara rungumesa tare da ɗan ɗago kanta ta kalleshi idanu cike da alamun hawaye sai kuma ta sauƙe numfashi mai zafi, wanda yake sauka acikin kunnensa. ba tare daya kai ƙarshen Surar ba kasancewar yazo ƙarshen Ayar ya rufe Kur'anin tare da gyara mishi zama kana ya janyota jikinsa ya rungumeta da kyau yana goga sashen sa afuskarta ya motsa laɓɓansa tare da cewa. “Ya dai?”. Ahankali tayi miƙa tare da lumshe idanunta wani irin kasala da yunwa takeji baki ɗaya jikinta yayi nauyi ba tada kuzari ko kaɗan zuwa yanzu ta gama fahimtar baki ɗaya yanayinta ya canza ta rasa meyesa meta cikin sanyi ta girgiza masa kai tare da cewa.. “Ban sani ba”. Yayin da idanunta suka canza launi saboda yanayin da take ciki. Sake jawota jikinsa yayi kanaya cusa kansa tsakanin wuyanta muryansa can ƙasa cike da kasala yace. “Minha yau baki da lfy me yake damunki ne?”. Kai ta girgiza tare da cewa. “A'a nima ban sani ba fa?”. Cikin rauni, kulawa, tausayi, gami da jinƙai da damuwar yadda yaga yauɗin gaba ɗaya ta sake yace. “Minha Vidaa yunwa cefa take son lahanta min ke”. Bai jira jin abinda zata ce ba ya mike tare da ɗaukarta cak a jikinsa, batayi musu ba, sabida bata da ƙarfi a hankali ta lumshe udanunta ganin side ɗin Didi ya nufa da ita. Da sauri Didi dake tsaye a dinning area ta zuba mishi ido cike da tsoron da yasa jikinta mutuwa tace. “Aliyu lafiya kuwa”. Ta ƙare maganar tana nufi tsakiyar falon ganin ya kwantar da ita bisa kujera murya cike da damuwa yace. "Didi yau kusan kwana biyar bataci abinciba yau kuma kinga duk ta sake na rasa meke damunta Didi”. Ya ƙare maganar yana zama gefenta, ita kuwa Didi da sauri ta koma dinning ta haɗa tea mai zafi kana ta dawo, Cup ɗin ta miƙa shi tare da cewa. “Gashi bata”. Da sauri ya tallabota ya zaunar da ita tare da amsar cup ɗin yasa mata a baki, ba musu ta kafa kanta ta fara sha saida ta shanye a janye cup ɗin dai-dai lokacin kuma Innayi ta shigo da sauri ta ƙaraso gabanta kusan a tare suke mata sannu ganin wani irin zufa daya keyi mata. Ita kuwa Khausar cikin wani irin gigitaccen yunƙurin amai daya taso nata, ta damƙi hannun Modibbo tare da niyar miƙewa wanda tuni ta fara kakari da sauri Didi ta maida ita zaune, shi kuma ya tallabota. Aiko nan take ta fara zuga..... By *GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 32* Na *Aysha Aliyu Garkuwa* *Masu son Maganin infection da maganin mata, ku marmatso wannan account no in ne naku ta ciki zaku turo kuɗin ku 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, Sai ki turo shaidar biyanki ta WHATSAPP NUMBER'N na 08069423567. akwai sabbin kaya masu zafi suna nan bisa hanya, ki turo kuɗinki a saki cikin lissafi. Kayanen mata masu zafi sadidan daga Chadi akwaisu Garukan daka, gumbunan, Tsumummuka, cida Ciccibi Abodi cida kaza ci da jan nama kwanon ƙasaitacciyar mace biyar sirri, furar mata, gumbar madara Gumbar kolli mai ƙyallin al'khairi gumbar uku al'khairi, gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, gumbar riɗi, garin maɗi garin melɗamhi garin ilanwaddihi garin mallaka, tsumin riɗi tsumin tsirtai tsumin kinfi budurwa, tsumin riɗi, tsumin ta baje Sabaya, matsin maliƙi mai masifar matse mace matsin daɗi har maɗiga, mai ɗan kare kyau. Kullacar sirri al'ajabu shu'umar Humra, da duk sauran kan ƙamshi. Haɗin amarya budurwa ko bazawara haɗin mai jego ko uwar gida, akwaisu Available set ɗinmu hawa hawane akwai manya akwai ƙananan, ƙanan daga 40k ne 35k 30k 25k 20k 15k 10k shine ƙarami haɗina na karshe sai kuma haɗin kwanon ƙasaitacciyar shi 7k ne shine ƙarshen haɗina kenan... Manyan set ɗin kuma daga 50k 60k 70k 80k 90k 100k ke zaki faɗi haɗin nawa kikeso anyi miki kana kimin bayanin yadda kikeso da matsalarki ni kuwa nasan abinda zan haɗa miki, ina araha kam amman ina hana bashi* Amai kamar ba gobe, wasa wasa dai amai yaƙi tsaya, ganin hakane gaba ɗaya Modibbo ya birkice kawai sai ya rungumeta a jikinshi tanata kakarin wanda ba abinda take hararwa sai miyau da ɗan ruwa kaɗan sabida ba abinda taci shiyasa gaba ɗaya ta galabaita. Cikin sauri Didi ta shiga ɗakinta alƙyabbata ta sako kana ta dawo tare da cewa maza. “Maza ɗauketa mu tafi asibiti”. Cikin ruwan jiki ya ɗauketa suka fito harabar side din Didi suna fita hadimai na buɗe musu mita Didi da Innayi mota ɗaya suka shiga shi kuma mota ɗaya da Rahama da tazo shigowa ne ta gansu. Kai tsaye Mouldy hospital suka nufa. Wanda tuni Didi ta gayawa Abualeey da kanshi ya gayawa Dr Jameel shiyasa tun kafin su isa an shirya komai. Suna isa aka amsheta tare da bata taimakon gaggawa wani ɗan karamin ruwa suka ɗaura mata da allurai kana suka nufi ɗakin gwaje-gwaje da ita. Wanda duk inda sukayi Modibbo na biye dasu a baya. Cikin iyawa da ƙorewa Dr Isha ke ɗan jujjuya na'urar dake saman cikin Khausar yayinda Dr Jameel kuwa yana ɗaya gefen yana haɗa ruwan allura. Cikin murmushin Dr Isha ta kalli Modibbo fuska cike da jin daɗi tace. “Alhamadullah Mrs Aliyu Youssef Mouldy nada ciki na tsawon kwanaki arba'in da biyar”. Ya Salam shine abinda Modibbo yayi ya faɗi a fili da kuma ƙarfi sai kuma ya juya da sauri ya fuskanci alƙibla yayi sujudushukur, yana ɗagawo kuma ya dawo bakin gadon da sauri ya yasa hannunsa da nufin zai ɗagota sai kuma ya kalli Dr Jameel da ya riƙe hannunsa tare da cewa. “Malam barta bakaga bacci tayiba”. Kawai sai sunkuyo kanta bisa goshinta ya sakar mata amintaccen kiss sai kuma a kunatu daga nan sai haɓarta kawai sai ya rinƙa bin duk jikinta da sumbatar dake nuni da tsananin farin cikine ya gigita shi, ita kuwa Khausar bacci takeyi cike da wahala. Ganin alamun Modibbo zai takura tane yasa Dr Isha cewa. “Afwan a barta tai vacci” Jin hakane yasa ya juya da sauri ya fita. Yana fitowa ya nufi Didi itama ɗin shi ta nufa, yana isa inda take kawai sai ya rungumeta cikin tsananin farin ciki jin daɗin mara musaltuwa na yadda labarin yazo mishi a bazata yace. “Didi Minha vidaa nada ciki Didi ciki nanefa a jikin Khausar Didi ɗa nane a jikinta fa”. Cikin tsananin jin daɗi Didi da dama ta daɗe da fahimtar cikine da Khausar kanshi ta fara shafawa tana cewa. “Kayi sujja ka godewa Allah”. Da sauri yace. “Didi nayi”. Sai kuma ya saki Didi ya kama Innayi da yanzu ta ɗago kanta daga yin sujjadar godiya ga Allah ruggemeta yayi yana cewa. “Innayi kinji ko?”. Kai ta gyaɗa mishi dan da alamu yama rasa me zauce. Sai kuma ya kamo hannun Rahama dake rawa da juyi da waya a kunneta da alamun Lalla Khadijah take gaya cikin jin daɗin yace. “Kinji kin kusa zama Goggo ko” Sai ta ruggumeshi. Kan kace kobo Abualeey da Waziri Galadima da Niyna suna sunzo. Haka dai ranar suka wuni a asibiti wanda ita kam Khausar batama san meke faruwa ba dan bacci ta wuni. Nigeria Ana kiran sallan Magrib Hajiya Bunayya dake kwance tayi zumbur ta miƙe tsaye tare da sakin ƙara ta rugawa a guje ta nufi bathroom sabida wannan azabebben ƙaiƙayin da ta kwana dashi daran jiya da tayi ya dawo. Ai kuwa susa takeyi harda hawaye data fito bazata wuce 15 minute ba ƙaiƙayin zai dawo sai kuma ta koma ciki. Kafin zuwa lokacin sallan Isha har jini ke zuba sabida masifar Kaikayawa datake. Ganin Jini na zuba yasa ta mike azabure, ruwan dumi ta hada a Baho kana tasa gishiri ta shiga ahankali tafara Jin masifar kaikayin na raguwa zaman minti goma tayi kana ta fito falon kan 2sitter ta zauna tana Maida numfashi wayarta ta janyo tayi dealing number Hajiya lami ringing biyu ana uku ta dauka tare da sallama cikin matsanamcin tashin hankali gami da tsoro Hajiya Bunayya tace. “Hajiya Lami nifa nashiga cikin Masifa ƙaiƙayine yake addabata na faɗa Miki jiya kwana nayi banyi bacci ba da asuban farine na samu sauƙi yanzu gashi Maghiba nayi ƙaiƙayi ya dawo”. Zazzafan Ajiyar zuciya Hajiya Lami ta sauƙe tana gyara zama ta girgiza Kai tare da cewa. “Ke dai bari Hajiya Bunayya nima Ina cikin tashin hankali tunda muka dawo yarinyar Nan ta fara Shan magani wannan abu guda² suka fara fitowa kamar masu Rai”. Aruɗe Hajiya Bunayya ta dafe ƙirjinta da hannunta na hagu sai Kuma ta ɗago ta yarfe tare da faɗin. “Yau mun shiga Uku wannan wace irin masiface ta tun kuramo?”. Zazzafan Ajiyar zuciya Hajiya Lami ta sauƙe kana tace. “Hmmmm ni nama rasa kalar tunanin da zanyi Baki ɗaya hankali na atashe yake”. Haka dai suka cigaba da tattaunawa. Morocco Acan ɓangaren Khausar kuwa bayan an idar da sallar Isha'i Moddino ne da Dr Jameel cikin sauƙe numfashi Dr Jameel yace. “Ruwanta ya ƙare yanzu zan sallameku ku koma gida sannan zan haɗa maka magungunanta”. Numfashi Moddibo ya fesar tare da cewa. “Toh shikenan Babu laifi”. Sai Kuma ya juya Inda su Didi ke zaune Ganin Basu nan yasa ya Maida kallonsa Kan Dr Jameel yace. “Ina su Didi?”. Ɗan gyara tsayuwa Dr Jameel yace. “Ni nace su tafi tunda zan sallameku”. Kai ya gyaɗa tare da faɗin. “Ok”. Ya Ida maganar tare da tura ƙofan ɗakin da take kwance yana shiga Idanunsa suka sauƙa akanta tana zaune kan sallaya bisa alamu ta idar da Sallah Dr Ishaa na gefenta sai Kuma Rahama yayin da Dr Ishaa ke riƙe da Plate ɗin Indomie Wanda yaji yajii Dr Ishaa na miƙa mata kanta ta kawar gefe alamar bata so. Kallonsa Rahama tayi kana tace. “Yah Aleey kaga yanzu abinci kusan kala huɗu muka kawo mata Kuma duka taƙi taci”. Ta ƙare maganar suna miƙewa ita da Dr Isha ɗin suka nufi ƙofar fita. Shi kuwa Modibbo Zama yayi gefenta tare da rungumeta aƙirjinsa sai Kuma ya manna Kansa a wuyanta yana shaƙan ƙamshin wajen yayin da ya Sanya hannunsa na dama yana shafa cikinta cikin wata sanyayyar murya Mai cike da aminci, tausayi jin ƙai gami da shaƙuwa yace. “Minhaa cikin nan yana wahalar min dake sosai, nayi alƙawarin duk randa yazo duniya saina sumbacesa kana na Sanya mishi Albarka sannan nayi mishi adduar shiriya saboda wahalar min dake da yake yi”. Jin haka ne yasa Dr Ishaa da Rahama saurin fita. Bayan sun fita ta ɗaga kanta ta kallesa cikin wata kasalalliyar murya Mai sanyi tace. “Waye ɗin Kuma?”. Amintaccen murmushi ya sakar mata Wanda ya fito daga ainhin ƙoƙon zuciyarsa still Kuma hannunsa na cikinta yana shafawa yace. “Minhaa kina da ciki fa” Fuskanta ɗauke da mamaki ta kallesa sai Kuma ta lumshe Idanunta cikin kasalar daya game jikinta tace. “Ciki Kuma?,Dama Ina da ciki ai”. Ɗan shafa cikin yayi sai Kuma ya sassauta murya cike da matsanancin farin yace. “Ba irin wannan cikin ba,Ciki na Haihufa”. Cikin mamaki ta buɗe Idanunta dake lumshe ta kallesa giransa ɗaya ya ɗaga mata da faɗin. “Wallahi dagaske”. Cikin wani irin yanayi ta faɗa jikinsa hannunsa duka biyu yasa ya rungumeta itama hannunta tasa ta rungumesa tana Jin wani irin yanayi na tsananin farin ciki sai Kuma ta ɗaura hannunta asaman cikinta tana shafa muryanta ɗauke da farin ciki tace. “Yah Mu'allim da gaske?”. Kai ya jinjina tare da cewa. “Eh Wallahi da gaske”. Ahankali ta Kuma ɗago Kai ta kallesa cikin sanyi tace. “Allah yasa mu samu Mai kama da Ramadan idan ya girma sai mu bawa Momyna shi ya maye mata gurbin Ramadan”. Sake rungumeta yayi ajikinsa tare da faɗin. “Allah ya sauƙeki lafiya Allah ya ingantashi ya masa Albarka Amma Khausar bazan iya bada gudan jininmu ba kiyi haƙuri ba zan iya ba. Ya karashe maganar cikin tabbatarwa da Kuma gaskiya da gaskiya ahankali tace. “Baza ka iya ba?”. Kai ya gyaɗa yana shafa cikinta ya fesar da numfashi tare da faɗin. “Bazan iya ba,bazan iya ba kiyi haƙuri ban Miki alƙwariba kada ma in Miki ƙarya”. Ɗan ware Idanunta dake lumshe kamar na Mai jin bacci tayi sai Kuma tace. “Ido da ido?”. Ɗan murmushi yayi Jin yanda tayi maganar cikin shaƙan ƙamshin ta yace. “Um kada in Miki ƙarya ne”. Tana sake shiga jikinsa ta ɗan cunno Baki tare da cewa. “Ni Kuma Ina so idan na samu Mai kama da Ramadan in bawa Momy ya maye mata gurbinshi shiyasa naji daɗi”. Cikin fahimtar har yanzu rashin Ramadan na ranta yasa yace. “Toh shikenan in kin dage kin Haifa mana Dozen Mai yuwa in bawa Momy ɗaya”. Zare Idanunta tayi tare da faɗin. “Har Dozen?”. Kai ya gyaɗa kana yace. “Eh mana”. Cikin sauƙe numfashi tace. “Wannan ɗayan ma ga yanda nake ji”. Cikin Jin taisayinta ya tallafe fuskarta kana ya motsa laɓɓansa tare da faɗin. “In Sha Allahu zanyi Miki addu'a Kuma Ubangiji zai kawo Miki da sauƙi ”. Sai Kuma ya tallafo ta tare da miƙar da ita yace. “Tashi mu tafi sai mu biya restaurant idan akwai abinda kike so in siya miki”. Kai ta girgiza cikin sanyi da game mata jiki tace. “Nikam ma banajin yunwa cikina aƙoshe yake”. Dai-dai lokacin Dr Jameel ya shigo Idanunsa akan Moddibo yace. “Eh ko bata ci abinci ba bazata damu ba saboda ƙarin ruwan da aka mata zai taimaka. Kuma in Sha Allahu duk bayan makonni zanke ɗan ƙara mata ruwa tunda dai bata samun cin abinci”. Ya Ida maganar tare da miƙa masa ledan Magungunan kana ya ɗaura da cewa. “Rahama tana jiraku amota”. Ahankali Moddibo ya tsugunna ya tallafo ta kamar Baby muryanta cike da sanyi tace. “Yah Mu'allim kabarni zan iya tafiya naji ɗan sauƙi fa”. Kai ya girgiza tare da cewa. “Um-um fa bana so”. Ya faɗa yana gyara mata zama ajikinsa. Baki sake Dr Jameel ke kallonsa tare da faɗin. “Ikon Allah”. Harara Moddibo ya watsa masa kana yace “Ɗan sa ido”. Murmushi Dr Jameel yayi tare da bin bayan sa suna Isa jikin Motar Dr Jameel ya buɗe masa gidan baya yasata kana Shima ya shiga Rahama na ɗaya gefen ya zama sun sata tsakiya kana Driver yaja. Suna ƙoƙorin fita cikin asibitin Moddibo yayi saurin Kallon Driver tare da cewa. “Kai ya kake gudu irin haka da ƙarfi?”. Cike da girmamawa Driver yayi ƙasa da Kansa tare da faɗin. “Kayi haƙuri”. Kai Moddibo ya girgiza Idanunsa akan Khausar Dake lumshe Ido yace. “Um-um bani baza ka iya ba”. Murmushi kawai Rahama tayi al'amarin Yah Aleey da Khausar na masifar burgeta. Kai Drive ya gyaɗa tare da fita Moddibo kuwa mazaunin driver ya koma har ya shiga sai Kuma ya fito yana Kallon Khausar ya miƙa mata hannu kana yace. “Fito ki koma gaba”. Kai ta gyaɗa, tare da miƙa mishi hannun a gefensa ya ajiye ta. Yana ƙoƙorin saita Motar kan kwalta ya janyo Khausar ya ɗaura kanta kan kafaɗarsa ahankali yake driving tafiyar da zasuyi cikin minti talatin Saida suka dauki awa ɗaya da ƴan mintuna sunayi. Sunzo dai-dai wani restaurant ya fara ƙoƙorin parking yana cewa. “Mushiga in siya Miki duk abinda kike so?”. Idanunta ta buɗe ta kallesa sai Kuma ta girgiza Kai tace. “Ni Babu abinda nake so kawai mu koma gida inyi wanka in samu in huta”. Rahama kuwa tana gyara zamanta ta Kalli Khausar da duk jikinta Babu kuzari tace. “Lalla Khausar idan akwai abinda kike so ki faɗa min ko meye idan munje gida zan dafa miki”. Kai ta girgizawa Rahama tare da cewa. “Ayyah Rahama ni Babu ma abinda nake so bana Jin yunwa”. Moddibo kam ahankali yaci gaba da driving har suka Isa gida yana parking ya fito ya ɗauketa Kai tsaye ya side ɗin Didi ya wuce da ita. Didi na ganinta ta sauƙe Ajiyar zuciya tare da cewa. “Sannun ku da zuwa Ɗiyata ya jikin?”. Murmushi Khausar tayi ahankali tace. “Da sauƙi". Sai Kuma ta juya dinning abinci kala-kala ta ɗebo ta jere mata agabanta tace. “Toh Maza sauƙo kici”. Langwaɓar da Kai tayi muryanta asanyaye tace. “Ayyah Didi na ƙoshi fa bana Jin yunwa”. Da damuwa Didi ta kalleta tare da faɗin. “Wannan al'amari yana damuna Khausar am duk laulayi laulayine Amma Wallahi laulayin dake hana cin abinci yafi jikkatarwa da wahalar wa”. Cikin sauƙe numfashi da tarin tausayinta Moddibo ya fesar da numfashi Idanunsa akan Khausar yace. “Yanzu Didi Babu abinda za taci Kenan?”. Kai Didi ta girgiza tace. “In dai jininka ya ɗauka zaiyi wuya, taci abinci sai dai Ina tunanin in Sha Allahu akwai abinda zan dafa mata zata ci Dan haka nayita fama lokacin da cikin ka”. Ajiyar zuciya ya sauƙe tare da cewa. “Toh Didi menene?”. Tana ƙoƙarin miƙewa tace. “Toh ba matsala bari in shiga kitchen”. Kai ya gyaɗa tare da faɗin. “Toh kafin ki gama bari tayi wanka”. Kai ta gyaɗa tare da shiga kitchen shi Kuma ya ɗauketa ya haura samansu wanka tayi da ruwan ɗumi kasancewar lokacin har goma yayi kafin ta fito. Ya fito mata da kayan bacci masu masifar taushi Pink color da ratsin farin da Kansa yasa ka mata kana ya cusa mata gashin kanta a hular net ruwan da aka ƙara mata yasa jikinta ya ɗanyi ƙarfi sai dai fuskarta tayi fayau alamar rama sai dai Kuma ta sake haske sosai yana gyara mata gashinta cikin hular yaji ana knowking ajiyeta yayi bakin gadon kana ya tafi ya buɗe ƙofan Didi da kanta ya gani tsaye iso ya mata suka shiga falon tana kallonsa tace. “Ina Khausar ɗin”. Yana ƙoƙarin karban warmer dake hannunta yace. “Tana ciki”. Kai ta gyaɗa tare da bin bayan sa suka shiga bedroom ɗin stool ta janyo ta zauna tare da faɗin. “Sannu Khausar”. Murmushi tayi tare da cewa. “Yawwa na warkefa”. Didi kuwa Warmer ta buɗe Dambun Shimkafa da yaji zogale da gyaɗa kana yaji Vegetables sosai sai tashin ƙamshi yake. Khausar na gani taji yawunta ya tsinke Didi na kallonta tace. “Zaki ci ko?”. Kai ta gyaɗa murmushi Didi tayi Khausar kuwa ahankali ta ɗan gyara zamanta tare da faɗin. “Didi asamin kadan”. Kai ta gyaɗa kana ta zuba mata da ɗan yawa ahankali Khausar ta karba ta faraci murmushi Didi tayi tana kallon Moddibo tace. “In Sha Allahu Zata ci da yawa”. Murmushi tayi tare da ci gaba da cin dambun Alhamdulillah kuma taci kusan cokali tara kana a hankali ta ta miƙawa Didi plate ɗin tare da faɗin. “Na ƙoshi”. Didi na Kallon Plate ɗin tace. “Kin ƙoshi Kuma?”. Moddibo kuwa ahankali ya kalleta tare da sassauta murya yace. “Ki ƙara mana”. Kai Didi ta girgiza kana tace. “A'a barta tunda taci wanna an samu ya zauna acikinta ya Isa kaima haka nayi ta fama da Kai”. Cike da rauni ya kalleta yana Jin ƙaunarta Aransa yace “Oh Didi Kiya femin haka nayita wahalar dake”. Murmushi tayi tare da cewa. “Na yafe maka tuntuni Babana. Kai ma bari na Saka maka kaci”. Bata Jira cewarsa ba ta ƙara masa akan plate ɗin Khausar anutse ya karba ya fara ci ba laifi yaci da yawa Dan sosai ya masa daɗi bayan ya gama Didi tayi musu sallama kana ta ta dauki warmer da kanta ta tafi dasu. Bayan ta tafi Moddibo ya Mike tare da komawa gefen Khausar ya zauna ya jawota jikinsa ya rungumeta.... *Dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn, masu cewa wai sun goda suga number'n nayine, ko kuma a'a bari dai in na shirya zan sake miki mgn, ko kuma yanzu dai kuɗin bai cikaba tukun sai sun cika, ko kuma a wanne gari kike, kai munyi nisa, toh in ba iyayiba ai duk nisan state da kike ba ruwan mota ba inda bazai kai mikiba, nake turawa ƴan ƙasashen wajema. Kuyiwa Allah da Manzonsa in dai in kinsan Baki shirya sayan kaya ba ku daina min mgnar ku bari sai kun shirya,kada kizo ki ɓata min lokaci a banza, wlh ni na tsani harkar karanta, duk bayani na gamayi in dai saya zakiyi ga kuɗin kaya ga account no ga numberta ai sai ki biya kawai kafin kimin mgn. Tunda dai ga alamominshi da duk illar da yakeyi na faɗi in kina dashi faƙat in babu kada ki wani zo kice min bayani dan ko kinzo iya bayanin da zan miki kenan* Alamomin infection sune kamar haka. Rashin sha'awa. Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma saduwa, da dai sauran abubudann ban lissafa. Sune manyan alamomin infection. Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi. Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin da kwaranya, zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa. KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin chronic infection ne yar uwa. INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai Maganin na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa kana dole ki nace masa da maganin set ɗin na 10k ne kuma maganin kala biyarne nasha da kala uku na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin dai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da baku iya bada tarbiyaba. Saboda yamayin garin yasa ina raba rabin set ɗin in sa miki komai rabi-rabi 5k amman set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 08069423567 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA. By *GARKUWAR MARUBUTA* *SANARWA! SANARWA!! SANARWA!!!* *PART OF OUR DESTINY* *Shin ko kunsan shahararriyar marubuciyar nan me suna *FATYMASARDAUNA* marubuciyar *SHU’UMIN NAMIJI* *SOORAJ* *LAYLERH MALEEK* *MAJNOON* ta sake kawo muku sabo kuma dadd’an littafinta dake cike da tarin zazzafar soyayya me gigita hankali, sadaukarwa, k’addara, da kuma hamshakiyar Kaunar dake gudana acikin jinin jikin mazaje guda biyu da suka kasance y’an uwan juna, duk acikin littafin nata me suna *PART OF OUR DESTINY* kada ku sake abaku labari domin samun karantawa da kuma shiga cikin group din marubuciyar zaku biya 500 ne kacal ta wannan account number din 2268498748 Fatima Abubakar UBA bank, ko ku tuntub’eta ta WhatsApp number dinta kamar haka 07069917168. Kada ku Bari abaku labarin wannan littafi me suna *PART OF OUR DESTINY* littafine dake cike da tarin zazzafar soyayya.... Ahankali ya kwantar da ita kan cikinsa, tare da yi mata pillow da ƙirjinsa, sai kuma ya jawo blanket ya ɗan rufe su. ahankali ya haɗa tafin hannunsa waje ɗaya tare da karanta addu'oin bacci _Falaƙi, 3 Nasi 3, Ƙulhuwa 3, Ayatulkursiyyu, 1 kana ya haɗa da Amanarrasulu1 Laƙadja'akum_ yanayi yana hura hucin numfashi nai cikin tafukan hannunsa. Cikin kulawa ya shafa mata kana. Yayi kansa shima ya shafa ajikinsa yana mai lumshe Idanunsa, hakanan yake jin wani irin farin ciki wanda tunda yake a iya tsawon rayuwarsa bai taɓa riskan labarin da yasa shi farin ciki da jin daɗi ba kamar wannan labarin ba, ko labarin kasancewar su Didi iyayensa baisa shi farin ciki kamar wannan labarin cikin nasa ba, ya rasa ya aka yi labarin ya kasance masa baƙon lamari abin yazo masa abazata, sabodaai kawo hakan a ransa da sauriba, shi ganima yake ai Khausar ɗin ƙaramace. Haka ya kwana cikin tsananin jin daɗi da farin ciki kusan a zaune ya kwana da zaran ta motsa zai gyara mata kwanciya. A gefen Hajiya Bunayya ma ita ma haka ta kwana da azabebben ƙaiƙayin dake addabar rayuwarta Rayuwa tayi mata ƙunci haka ta kwana ƙaiƙayi ya hanata kataɓus. Ana kiran Sallar Asbah ta fara sauƙe numfashi saboda jin ya fara lafawa, kamar abin Jaraba ƙaiƙayin ya daina wunin ranan haka tayi tana rama bacci da bata samu ta yi shi a daran ba. Ana kiran Sallar Maghriba ƙaiƙayin na Assalamu alaikum yana sake dawowa haka wannan ranan ma haja ta kwana ƙaiƙayi, gaba ɗaya ta rasa inda zata sa kanta jin ƙaiƙayin ya gallaza mata yasa ta haɗa ruwan zafi da gishiri ta cika Baho da ruwan ɗumi da gishiri ta shiga cikin. Numfashi wahala ta fara sauƙewa jin abin ya fara lafawa, Sai kuma tayi saurin sunkuyar da kanta jin yadda wasu abubuwa caccakarya a wurin. Ido ya kuma fiddawa sosai saboda ganin wasu ƙananan tsutsotsi masu baƙin baki suna fita ta gabanta asaman ruwa bisa alamu sune suke sa mata ƙaiƙayin kuma suke hanata bacci. Shiyasa idan ta shiga ruwan zafi sai take jin sauƙi idan ta fita kuwa ko awa ɗaya bazai kai ba zai da meta.. Haka dai take fama da wannan rayuwar da zaran dare yayi tayi sallama da kwanciyar hankali da bacci sai kuma safiya. Haka ta rayu tsawon Makonni biyar tana fama da wannan azabebben ƙaiƙayin da bai nuna alamun akwai sauƙi ko sassauci ba. A gefen Samira Sani ma ita baki ɗaya rayuwa ta sake yi mata ƙunci da duhu abin ba a cewa komai. Morocco Acan gefen su Khausar kuwa rayuwa tayi daɗi Khausar na samun kulawa na musamman daga gefen uwar mijinta da kuma Kakar Mijinta Niyna kana da Innayi. Hadimanta nayi mata komai daya kama na rayuwa har zuwa yanzu bata iya wani cin abinci amma ko yaushe cikin Hidima suke mata haka Didi nayi mata komai na sungullan rayuwa takowa mata wannan ta kawo mata wancan, amma bata iya cin komai yau tsawon kwana goma shabiyar da jin labarin Khausar nada ciki, wanda haka yayi dai-da cika wata biyu kenan da cikin yayi. Kwance take akan 3sitter yayinda tayi pillow da cinyarsa. Cikin sanyi ya shafa kumatunta tare da juyiwa ya kalli plate ɗin abincinta kwata-kwata ko cakali shida mai kyau bata yiba. Cikin takaicin rashin cin abinci ya shafa cikinta dake lafe kamar bata da komai cike da damuwa yace. “Minha”. A hankali ta ɗan ɗago kanta ta kalleshi jin yadda ya kirata da alamun damu cikin kula yace. “Rashun cin abinci kinnan yana damuna, ina ga zan kira Momy in faɗa mata matsalar rashin cin abinci nan koda shawarar da zata bamu”. Ware manyan Idanunta dake lumshe kamar na mejin bacci tayi tare da cewa. “Momy kuma?”. Kai ya jinjina mata, cikin sauri tace. “Bana ce maka mubar maganar faɗa wa Momy nan ba”. Yana shafa gashinta yace. “Gsky ni dai inaga gwara mu gaya mata wata ƙil kiga mun samu mafita?”. Kai ta girgiza tare da cunno bakinta gaba tace. “Kenan me zaka ce mata?”. Kallonta yayi tare da tallafo kanta ya juyo da ita suna fuskantar juna cikin sassauta murya yace. “Ce mata sanyu Minha bata cin abinci ni kuma rashin cin na damuna”. Lumshe Idanunta tayi tare da buɗe su akansa cikin yanayin irin mata masu fama da laulayi tace. “ Idan tace maka me ya hanani cin abinci ke zaka ce mata?”. Matsota yayi sosai kana yace. “Ce mata zanyi kina da cikine kuma yana hana ki cin abinci?”. Zare idanu tayi kamar wacce tayi wani laifi sai kuma ta kife kanta akan ƙirjinsa. Lallausan murmushi ya saki kasancewar tun washe garin ranan da akace tana da ciki yace zai faɗa wa Momy amma fir taƙi yarda wai tana kunya, sosai ta sake mannuwa ajikinsa kana ta manna kanta da faffaɗan ƙirjinsa cike da kasala tace. “Nikam Yah Mu'allim Ina kunya taya zaka faɗawa Momy wannan magana Taya zaka faɗa wa Momy cewa ina da ciki Fisabilillahi yanzu sai ka iya faɗa?”. Murmushi yayi tare da cewa. ”Toh mene cikin nan fa halartacce ne, cikine mai gata mai daraja gashi da mahaifinsa na rasa kunyar me kikeji?”. Kallonsa tayi da mamaki sai kuma ta langwaɓar da kai tace. “Yanzu Yah Mu'allim baza kaji kunyar cewa Momy ina da ciki ba?”. Idanunsa ya buɗe tare da karkata mata kai kana yace. “Toh me aciki?,me abin kunya aciki don kina da ciki?”. Wani kallo ta masa mai tattare da shauƙi da yanayi na musamman ahankali ta motsa laɓɓanta kamar mai raɗa tace. “Yanda aka samu cikin shine abin kunya kowa fa yasan me muka yi”. Ta ida maganar tana rufe fuskarta janyota jikinsa yayi tare da rungume ta kana yayi murmushi tare da faɗin. “Toh shikenan tunda baki so, Sarkin kunya zanga yanda zakiyi kuma idan munje Auren su Dr Jameel ai zata ga cikin kafin nan”. Cikin sauri ta girgiza masa kai tare da narke fuska sai kuma ta janyo hannunsa ta ɗaura akan cikinta tace. “Toh ai cikin baya wani girma". Yana ƙunshe dariyarsa yace. “Ai kafin nan zai ƙaru tunda zuwa lokacin ya cika wata uku tunda kinga an ƙara wata biyu a asalin date ɗin kinga har zai shiga wata na huɗu ma kafin nan”. Kanta ta ɗan jujjuya sai kuma ta tsirawa sajensa dake ƙyalli Ido tace. “Ha'a sai dai-dai lokacin Auren yayi zamu tafi ne?”. Kai ya girgiza tare da cewa. “A'a sai bikin ya rage saura sati zamu tafi kinga kafin nan cikin ya cika wata uku har ya shiga na huɗu ma”. Ganin yanda ta narkar da fuskarta ne yasa ya janyonta jikinsa ya sake rungumeta cikin tura baki tace. “Nikam gaskiya ina jin kunya wallahi”. Sosai ta bashi dariya amma baiyi ba yace. “Uyumm idan kina jin kunya ki riƙa cin abinci”. Narai-narai tayi da idanu tare da faɗin. “Yah Mu'allim toh bana jin yunwa kaga kuma yanzu nasha fruit Alhamdulillah na ƙoshi”. Janyota yayi ya rungumeta daga haka bacci ya ɗauke su. Acan ɓangaren Amina kuwa yanzu baki ɗaya rayuwa tayi mata ƙunci gani take kamar rayuwarta yazo gangara. Cikin sauƙe numfashi ta kalli Uncle Naseer Dake gefenta kana tace. “Uncle Naseer bani da lafiya”. Wani kallo ya mata sai kuma tayi murmushi tare da faɗin. “Ba wani nan lafiyarki ƙalau”. Cikin sanyi da kasala daya gama baibaye rayuwarta ta fesar da numfashi kana tace. “Allah da gaske bani da lafiya Ni nasan yanda nake ji ajikina”. Yana ɗan latsa wayarsa yace. “Kada ki damu”. Araunane tace. “Ji nake kamar zan mutu”. A wannan karon ma murmushi yayi yana gyara zamansa yace. “Baza ki mutu ba yarinya ki kwantar da hankalinki”. Kanta ta jinginar da jikin kushin tare da cewa. “Uncle Naseer to yaushe zamu tafi gida naga Auren Addah Asiya ya matso du-du-du saura wata ɗaya da sati ɗaya”. Juyawa yayi ya kalleta sai kuma ya ɗaga kansa sama alamar tunani yana sauke kansa ƙasa yace. “Auren saura sati ɗaya zamu tafi kinga yanzu kenan saura 1month zamu tafi”. Cikin sanyi ta gyaɗa kai tare da faɗin. “Shikenan Toh Allah ya kaimu”. Kafin yace wani abu wayarsa ta hau ruri ahankali ya miƙe ya fita tare da picking call ɗin. Daga ɗaya bangaren akace. “Ranka yadaɗe nan Veazer ka na komawa India zai fita”. Cike da farin Yace. “Alhamdulillah Nagode bari zuwa anjima zan kiraka”. Kana ya katse wayar tare da komawa Falon ya zauna gefen Amina ahankali ta ɗago Idanunta ta kallesa tare da cewa. “Uncle Naseer ya batun tafiyarmu Indi'a ne?”. Still da murmushi afuskarsa yace. “Sai mun dawo bikin Asiya”. Cikin sanyi tace. “Toh Allah ya kaimu”. Acan gefen Hajiya Bunayya kuwa rayuwa tayi mata tsanani abubuwan ta kullum gaba-gaba yake da safe zuwa rana zata yini cikin kwanciyar hankali sai dai da dare yana yi bata da kwanciyar hankali zuwa yanzu ƙyanƙyamin kanta da kanta ta keyi. Cikin sauƙe numfashi ta kalli Hajiya Lami Idanunta cike da ruwan hawaye tace. “Na lura ko ɗana Sulaiman ƙyamar zama kusa dani yake yi sannan Lamiɗo koda abinci na kai masa sai yace in tattara in fita dashi shi ya ƙoshi. Hankalina ya tashi Hajiya Lami kaddai mugun abinda naje yiwa Khausar ya dawo kaina ya addabi rayuwata? Ji nake kamar ƙaiƙayin yasa gabana ya haɗe da bayana”. Zare idanu Hajiya Lami tayi cikin yanayin tashin hankali tace. “Mun shiga ukun mu Hajiya Bunayya wannan wani irin abu muke fuskanta a rayuwar ki kalli haka Samira fa yanzu yanda ta bushe ta rame duk ta lalace sannan nima bana bacci dana kwanta da daddare sai muggan mafarkai na rasa yanda zanyi da rayuwarta” Cike da damuwa Hajiya Bunayya ta girgiza kai tare da cewa. “Ke koni?,Auren Asiya sai matsowa yake gashi Lamiɗo ko zama kusa dani muyi maganar Auren nan baya yarda sai kyara da hantara ina ga baƙin jinin da Boka yace Khausar za tayi ya tabbata nice nayi shi”. Cikin mamaki Hajiya Lami ta tallafe kuncin ta tana sauraron masifar daya riskesu lokacin ɗaya duniya tayi musu atishawar kaji. Hajiya Bunayya kuwa da damuwa ta cigaba da cewa. “Ƴaƴana ma duk sun fita harƙana dama Asiya ita tun can ba shiga harƙana take ba. Kuma abin mamaki itace take ɗan daurewa tana zama kusa dani shekaran juya da taga ina ta fama da ƙaiƙayin nan ina zirya da sintiri shine ta faɗa wa Lamiɗo aje asibiti koda ta faɗa masa ma cewa yayi shi bazai samu damar kaina ba inje in Kai kaina idan na kuɗine in faɗa masa ko nawa ne magana ta ƙare”. Tallafe kunci Hajiya Lami tayi kana tace. “Ohhh Mukam munga ta kanmu wannan al'amari wacce irin Musifa da fitinace ta Kunno mana kai”. Kafin Hajiya Bunayya tace wani abu Asiya ta fito daga cikin Bedroom ɗin ta kana ta zauna gefen su tare da girgiza kanta sai kuma ta kallesu ahankali ta sunkuyar da kanta Idanunta na cika da ruwan hawaye murya cike da rauni tace. “Umma ku koma ga Allah ku nemi gafarar waɗanda kuka cutar sai kuga Allah ya kawo muku sauƙi wannan ishara ne Ubangiji yai muku Allah ya soku da Rahma ne daya kama ku tunda ranku baku mutu ba dan haka kunemi yafiyar wa'anda kuka cutar tun kafin lokaci ya ƙure muku”. Kallonta suke tunda ta fara magana har ta dasa aya basu katse taba kamar yadda suka sqba. Karo na farko a rayuwar su da suka ji jikinsu ya mutu akan abinda suke aikatawa kana kalaman ta ya ratsa su. Ganin yanda jikinsu yayi sanyi alamar nadama tare dasu yasa cike da girmamawa matsayinsu na iyaye taci gaba dayi musu nasiyya mai ratsa jiki kana ta nuna musu kuskuren su da basu shawarar su nemi gafarar waɗanda suka cutar kana su nemi yafiyar Allah da yardarsa... Morocco bangaren Khausar sosai al'amura ke tafiya yau ya kama Auren Asma'u da Dr Jameel saura mako biyu haka Auren Asiya da Zakariyya da kuma Yah Aliyu da Dija saura mako biyu Cif-cif sukuma a shirye-shiryen su saura Mako ɗaya su tafi Nigeria. Ahankali ta ɗaga kanta tare da zubawa ƙofar falonta Ido jin sanyayyan kamshin turaren Moddibo wanda da alama ya dade da dawowa harma ya shiga side ɗin sa yayi wanka kai tsaye gefenta ya nufa ya ya kwanta kana ya ɗaura kansa kan cinyarta kasancewar tana kan 3sitter sai kuma yasa hannunsa ya shafa cikinta kafin ahankali ya maida hannunsa kan cikinta yace. “Baby ya kake kana lafiya?”. Murmushi Khausar tayi amma bata ce komai ba. Sake manna kansa da cikin yayi tare da cewa. “Meimei ta baka abinci Kaci?”. Still shiru tayi sai kuma ya ɗago ya kalleta tare da cewa. “Kinci abinci ko?”. Kai ta gyaɗa masa tare da faɗin. “Eh wallahi da gaske naci”. Cikin tsira mata idanu yace. “Da gaske?,Me kika ci?”. Kai ta gyaɗa kana tace. “Nayi wainar Fulawa kuma naci guda uku”. Kai ya jinjina tare da faɗin. “Masha Allah Alhamdulillah haka yayi kyau ai naga cikin ya ɗan tashi”. A hankali ta ɗan ɗaura hannunta bisa sajenshi tana shafawa a hankali tace. “Yau ina ka tafi tunda safe baka dawo ba”. Saman hannunta ya shafa tare da cewa. “Mun fita ne da Dr Jameel da Zakariyya kinsa ya dawo tun shekaran jiya sunje sun nuna min gidansu an tsara musu komai masha Allah. Dan su bikin saura kwana goma ma zasuyi gaba”. Cikin sauri ta kallesa sai kuma ta langwaɓar da kai tace. ”Toh muma mu tafi dasu mana Yah Mu'allim”. Kai ya girgiza tare da faɗin. ”Tafiyarsu da ban tamu da ban”. Sake marairaice murya tayi tace. “Allah mu tafi dasu na ƙagu naga Raudat nayi kewar Momyna sosai”. Cikin kwantar mata da hankali yace. “In sha Allah zakije ki ganta”. Kallonsa tayi sai kuma ta make kafaɗa tace. “Ni dai wallahi da zamu tafi tare nafi so". Yana gyara kwanciyarsa yace. “Suɗin ma ina ga zance su haƙura kawai mu tafi tare, tunda saura sati ɗaya zamu je gwara su haƙura mu tafi”. Cikin sauƙe ajiyar zuciya tace. “Toh Allah yasa su haƙura mu tafi". “Ameen”. Sai kuma yayi saurin miƙewa daga jikinta jin wayarsa na ruri ɗagawa yayi ta kalli screen ɗin, sunan Sheikh Jabeer ya bayyana da murmushi afuskarsa ya dauka tare da cewa. “Kaka”. Daga ɗaya bangaren Sheikh Jabeer dake zaune cikin falonsa A'ish ɗin sa na zaune gefe ya saki murmushi tare da cewa. “Na'am Jikalle Barka da yamma”. Moddibo na gyarawa Khausar zama ajikinsa yace. “Barka dai ya gida?". Ahankali Sheykh yace. “Lafiya lau”. Ya ƙare mgnar yana gyara zama yace. “Kwanaki munyi magana da kai akan ɓatan Jameel da plate number motar ɗin da muke magana akai?”. Kai Moddibo ya gyaɗa tare da faɗin. “Hakane”. Anutse Sheikh Jabeer yace. “Masha Allah idan ban manta ba cikin mutanenku akwai wacce tasan number motocin da ake zargin suna yawan binbiyarku gab da ɓacewan Jameel ”. Kai Moddibo ya jinjina yana mai tuno J dinsa yace. “Eh Khausar ce ma ”. Cikin sauƙe ajiyar zuciya Sheikh Jabeer ya gyara zamansa tare da faɗin. “Toh ba matsala idan har yanzu tana riƙe da number ka turo min saboda akwai ƙungiyar da Tabital Fulani suka kama a Taraba. Wanda an kamasu da motoci tawaga guda kusan guda goma wanda gaskiya muke zaton motoci ne da suke harkan Kidnapping dasu saboda a dokar adaji aka kama su da kuma makamai kana da tarin kuɗaɗe". Numfashi Moddibo ya fesar kana yace. “Toh shikenan In sha Allah bari muyi maganar da ita”. Bayan ya katse wayar ya maida kallonsa gare ta ahankali ya riƙe hannayenta cikin nasa cikin natsuwa ta zuba masa ido. Cikin fesar da numfashi yace. “Minha batun number motar nan da Asma'u tace kin riƙe,har yanzu kina riƙe dashi akan ki?”. Kai ta gyaɗa cikin tabbatar tace. “Tabbas kuwa har abada bazan manta number motar nan ba saboda na ganta alokuta uku maban-banta na ganshi a Jauro Yaya. Na ganshi a bakin Makarantar mu. Sannan ranan da muka yi rabuwa ta ƙarshe da Yah Jameel na ganshi yana bibiyarmu”. Numfashi ya fesar tare da faɗin. “Yanzu zaki iya faɗa min?”. Kai ta gyaɗa mishi. Ganin hakane yasa ya ɗauki wayarsa ya danna kan number Sheikh Jabeer ya shiga wajen text yace. “Gashi sa”. Karɓa tayi ta rubuta number motar da komai da komai harda collor ta miƙa masa number ya tsirawa idanu sai kuma ya kalleta yace. “Kin tabbatar shine dai-dai?”. Kai ta gyaɗa tare da cewa. “Na tabbata shine babu shakka ko Haufi ko yanzu na rufe Idanuna ina kallon number motar”. Kai ya jinjina kana yace. “Ok ba laifi”. Ba ɓata lokacin ya yiwa Sheikh Jabeer sending. Ahankali ya maida hannunsa kan cikin nata wanda zuwa yanzu ya fara bayyana kallonta yayi tare da langwaɓar da kai yace. “Minha yunwa nake ji mai zan samu?”. Tana lunshe Idanunta cikin nasa tace. “Mekake so?". Muryansa cike da kasala ya sake narkewa jikinta tare da cewa. “Me kika yi min?”. Manyan Idanunta ta juya sai kuma ta sakar masa da murmushi tare da cewa. “Nayi maka abinda kake so?”. Ɗan ware idanunsa yayi yana cigaba da shafa cikinta yace. “Mene?”. Langwaɓar da kai tayi tace. “Nayi dambu a tunanina zan iya ci sai kuma naji bazan iya ciba”. Wani kallo ya mata me cike da tarin tausayi da jin ƙai yace. “Ke kuma me yake miki daɗi In banda Fakala ba”. Da sauri ta sanya tafin hannunta ta rufe fuskarta tare da cewa. “Kai Yah Mu'allim”. Kai ya jinjina kana yace. “Ehem sai an jima da daddare zaki ce min kina son pakala”. Marairaice fuska tayi kana tace. “Ni dai wallahi kabar faɗa min haka kar kayi min sharri”. Idanunsa ya buɗe kanta tare da faɗin. “Sharrine ma?,Toh bari zan kama kine?”. Murmushi tayi tare da faɗawa jikinsa amma bata ce komai ba. AnanTaraba shirye-shiryen biki ya kankama tuni aka fara gyara amare an killace su. Momy da kanta je gyara Asma'u Asiya ita ke mata Dilke sai wani ƙyalli suke sunyi kyau gwanin ban sha'awa soyayyar ta da Dr Jameel ɗin ta kuwa na tafiya hakama su Asiya. Yau ya kama Auren saura kwana goma wanda ya rage saura kwana uku Moddibo su taho da Angwaye da ƴan ɗaurin Aure. Yau tun safe Ummi da kanta da Asma'u suka tafi gidansu Innayi kasancewar key na hannunta Ummi da kanta ta shiga Side ɗin Moddibo da kanta ta gyara masa ta killace Asma'u kuwa gefen Innayi ta gyara ta killace ko ina yayi gonin ban sha'awa. Ga kuma sabbin part guda biyu da ake ƙenƙesa sabon gini, na alfarma wanda tuni an gama komai nasu, wanda bisa shawarar inanayi aka tsara da umarnin Abualeey tare jagorancin Abban Jameel abune na kuɗi shiyasa tuni an gamsu wanda nanne masauƙinsu in sun iso. Morocco Khausar ce kwance akan kujerar bisa alamu da Momy take waya cike da farin ciki ta gyara kwanciyarta tare da cewa. “Momy In sha Allah mun kusa zuwa". Murmushi Momy tayi kana tace. “Toh Khausar me kike so in shirya miki idan kin zo. Ga Raudhat baki ɗaya lissafinta da tunani Adda Khausy ta kusa daeowa. da an taɓa ta sai tace sai Addah Khausy tazo, wanka ma ƙinyi tayi yau wai sai Addah Khausy tazo tayi mata”. Dariya Khausar ta sanya tare da faɗin. “Yau mun bonu kafin inzo ai datti zai kashe ki Raudat ”. Ta ƙare faɗin haka jin muryan Raudat ta amshi wayar Raudat kuwa itama cikin dariya tace. “Addah Khausy datti bazai kashe niba fa zan riƙa fesa turare sannan insa humran Momy saboda nayi kamshi sai kinzo ki min wanka”. Dariya suka sanya Dukansu daga nan suka cigaba da hira. Suna gama waya dasu Momy ga Mamaki ta sai ga kiran Hajja Nana ya shigo tana ɗagawa tace. “My Kakus”. Baki Hajja Nana ta taɓe tare da faɗin. “Ƴar tselen Uwa tunda muka dawo sau ɗaya mukayi waya dake baki sake kirana ba”. Murmushi tayi tare da cewa. “Kai Hajja Nana kuma abin harda Sherri ne? kin manta cewa garin ku babu network in baku kuka kira ba baya shiga, kullum fa kina raina”. Dariya Hajja Nana tayi tare da faɗin. “A yayi kyau yaushe zaku zo?”. Cikin sauri tace. “Next week”. Cikin so da ƙauna Hajjaj Nana tace. “Yau da kaina na ɗibo ƙafana har bidhiyar ƙare zancenka saboda inji Labarin Ƴar jikata dan nayi kewarki ina so in San yaushe zakuzo”. Khausar na murmushi me ɗauke da ƙaunar Kakar tata tace. “In sha Allah nan da kwana uku dai muna cikin Nigeria”. Kai Hajja Nana ta gyaɗa tare da faɗin. “Toh Allah Ubangiji ya kawo ku kafiya”. Bayan ta gama wayar ne ta miƙe ahankali kasancewar tun safe bata leƙa Didi ba kallon jikinta tayi ganin dogon riga ce budadde da mayafinsa babba yasa ta sauƙa falonta ta wuce Side ɗin Didi. Tana shiga Falon ta samu Didi zaune da ahlinta, Modibbo Sai Zakariyya da Dr Jameel, Sai kuma Lalla Khadijah da Lalla Salma da Hafsat wanda ga duk kan alama sunzo tafiya bikin ne Didi na ganinta ta miƙa mata hannu idanunta akan cikinta,. Sai lokacin itama ta kalli cikin ta ga Mamaki ta sai taga cikin nata har ya tura rigar ta kaɗan cikin jin kunya ta zauna gefen Didi cike da kulawa Didi tace. “Barka da yamma?”. Kai ta gyaɗa tare da cewa. “Yawwa Barka dai Didi”. Didi na gyara zama tace. “Yau tun safe nake ta zuba ido zan ganki ban ganki ba ki shigo ba, nace Rahama taje ta du baki data dawo sai tace kina bacci”. Tana kallon Moddibo tace. „Eh Didi ina bacci ban daɗe da tashi ba shine nayi wanka sai kuma na ɗanyi waya da Momy na Momy tace in gaishe ki ma”. Fuska a sake Didi tace. “Ina amsa wa Masha Allah fatan suna lafiya?". Kai ta gyaɗa tare da faɗin. “Lafiya ƙalau”. Ita kuwa Khausar kallonta ta mayar kan Lalla Khadijah da Lalla Salma da Hafsat cike da girmamawa ta gaishesu cikin sakin fuska suka amsa mata suna tambayar jiki. Kallonta ta mayar kan Didi jin tana cewa. “Khausar ya shirye-shiryen tafiya?”. Dariya Khausar ta sanya tare da faɗin. “Aini har na gama shirya wa ma”. Ahankali Moddibo ya ɗago Idanunsa ya kalleta kana yace. “Toh da kika gama shirin ma ai ke ba zuwa zakiyi ba”. Zare idanunta tayi sai kuma ta kwaɓe fuska ahankali ta maida kallonta kan Didi dake murmushi tace. “Didi kiji fa abinda yake cewa". Ɗan dariya Didi tayi ganin yanda ta kwaɓe fuska yasa tace. “Rabu dashi waya isa ya hana ki zuwa Mamana ai kece agaba idan baki zoba amaren ma baza su zoba”. Ware idanu Dr Jameel yayi tare da sanya dariya yace. “Anya kuwa Didi wannan zai saɓu dan bata jeba ace Amare baza su zoba ai ita ta zauna gidan mijinta mu muje mu ɗauko Matan mu". Cikin murmushi Zakariyya cewa. “Gaskiya dai kam”. Dariya Didi ta sanya kana tace. “A'a Zakariyya har kaima wato zama da Jameelu ya dawo da kai mai surutu da baki”. Dariya Lalla Khadijah ta sanya tare da faɗin. “Aikam Didi Hausawa sunce zama da maɗaukin kanwa shi ke kawo farin kai". Dariya suka sanya Lalla Hafsat ta karɓe da cewa. “Aikam dai ko kurma ne ya zauna da Dr Jameel Sai ya koyi magana". Zakariyya kuwa ƙeya ya sosa tare da sunkuyar da kai... Ɗago kansu sukayi atare tare da kallon Ibraahim dake shigowa cikin mamaki suka haɗa bakin cewa. “A'a Ibraahim kuma”. Kai ya gyaɗa tare da buɗawa Rahama hannu wacce ta nufo kansa da gudu da murmushi afuskarsa yace. “Surprise dama bazata na shirya muku Yah Jameel ba jiya muna waya kana zaton bazan zoba, har kana fushi”. Ya ƙare maganar tare da ƙarasawa gefen Lalla Khadijah ya zauna kana ya ɗaura kansa kan kafadarta Dr Jameel cikin murmushi yace. “Aikam da har nayi fushi da kai”. Jujjuya idanu yayi yace. “Amma dai yanzu ka huce ko?”. Kai Dr Jameel ya gyaɗa tare da cewa. “A na huce tunda kazo”. Lalla Salma ce tace. “Toh dama taya za'a yi Auren Yayun ka har biyu baka nan ai dole saida babban ƙanin ango za'a ɗaura Aure”. Dariya yayi tare da faɗin. “Aikuwa dai Lalla Salma kin gane”... Haka dai suka cigaba da hiransu. Ana gobe zasu tafi da misalin karfe goma na dare Moddibo ne kwance a gefen Khausar yana romance ɗin ta tare da shafa cikinta ahankali ya ɗago Idanunsa ya kalleta tare da cewa. “Gobe idan munje Nigeria gidan Innayi zamu sauƙa” . Idanunta dake shanye kamar na mai jin bacci ta buɗe tare da tura baki tace. “Yah Mu'allim gidan ku kuma? Nikam dai inje gidan Momyna ”. Da sauri ya ware idanunsa tare da dafe ƙirjinsa kana yace. “Na isa ki tafi kibarni da waye idan kin tafi gidan Momy?”. Cikin tura baki tace. “In barka da Innayin ka mana”. Kissing ɗin goshinta yayi tare da cewa. “Innayi zata bani abinda kike bani ne Minha? Innayi bazata bani abinda kike bani ba Minha sabida duk duniya babu wanda yake bani abinda kike bani fa Minha ya za'a yi kice dan ina tare da wasu za kiyi nesa dani ai bazan iya jura ba”. Ahankali ta fesar da numfashi tare da cewa. “Kai Yah Mu'allim Kuma fa kasan nayi missing na Momy”. Tafin hannunta ya riƙe cikin nasa yana matsawa yace. “Nayi miki alƙwari idan munje kullum zan na kaiki ki wuni amma kwana bazan barki ba. Babyna ma bazai iya ba saboda yana son ɗumin jikin Abbansa”. Ta buɗe baki da niyar magana ta fasa jin wayarsa na ruri ahankali ya miƙe tare da janyota jikinsa yana shafa bayanta ganin number Sheikh Jabeer yasa ya dauka muryansa can ƙasa yace. “Kai baka san dare yayi bane?". Ware idanu Sheikh Jabeer yayi tare da cewa. “Ƙaniyarka ne ni kake faɗawa dare yayi?” Cikin kwaɓe fuska Modibbo yace. “Toh Amman dai kasan inada iyali ko?”. Wani irin murmushin mai cike da tuna baya Sheykh Jabeer yayi tare da cewa. “Hmmm yaro man kaza da kake cemin bansan dare yayi bane shin baka san cewa duk abinda ɗanyen ganye ya sani ya kuma ganiba bushesh-she ya riga saba". Murmushi Moddibo yayi tare da cewa. “Can maka dai da karin maganar ka Ni ban fahimci me keke nufi ba". Dariya Sheikh Jabeer yayi kana yace. “Ai baza ka fahimta ba, amma dai kasani duk abinda kake tunanin kasan shi na fika sanin shi kai abayana kake”. Moddibo kuwa hannu ya cusa cikin sumar kan Khausar yace. “Toh naji Ni dai yanzu ka faɗa min me yake tafe da kai ina da abinyi”. Cikin so na kaka da jika Sheykh Jabeer yace “Eh Ya maka kyau. Dama akan batun number motar da kuka turo min ne tun jiya nayita kiranka baka ɗauka ba bansan me kake ba”. Cikin sauri Moddibo ya dai-daita nutsuwarsa tare da cewa. “Kuma banga Miss call ɗin ba”. Cikin fesar da numfashi Sheik Jabeer yace. “An samu motar cikin motocin da aka kamo sannan acikin mutanen ana so gane su waye ke amfani da motar dan mutanen kusan su ashirin da biyar aka kama. Toh muna so mu gane su waye ke amfani da wannan motar sannan su waye suka sace Jameel suka kashe sa”. Cikin fesar da numfashi da kuma rauni Moddibo yace. “Alhamdulillah in Sha Allahu Jinin J bazai tafi abanza ba”. Kai Sheikh Jabeer ya jinjina tare da faɗin. “Yanzu shine abinda muke so tunda har ita mai ɗakin ka ta gansu tasan Fuskarsu tunda jibi kuna hanya idan kun iso kafin ku wuce sai munje kun gan su”. Cikin sauri Moddibo ya runtse idanunsa yace. “Yah Sheikh bana son ganinsu”. Ahankali Sheikh Jabeer yace. ”Meyesa?”. Araunane ya girgizar kai tare da cewa. “Bana son ganin waɗanda suka kashe min J idan na gansu bansan me zanyi musu ba, kar nazo nima nayi abinda bashi bane, bansan mai zan musu ba, na tabbatar dai in na zan ga wanda ya kashe J. Bazan iya barinshi arayeba zan iya yi musu komai”. Cike da nutsuwa da dattako Sheikh Jabeer yace. “In sha Allah babu abinda zaka musu dole zaku zo ku gansu ”. Idanunsa na tara hawaye yace. “Bazan gansu ba bazan iya ba har abada bana ƙaunar ganinsu. Babu wa'anda na tsani gani a duniya sama dasu”. Ahankali Khausar ta miƙe ta zauna Sheikh Jabeer kuwa ahankali yace. “Toh ba laifi ku dai ku shirya idan kun zo sai kun biya nan”. Kai ya gyaɗa tare da katse kiran sai kuma ya maida kallonsa kan Khausar cike da rauni lokaci ɗaya mutuwar Jameel ya dawo masa sabo idanunsa muryansa cike da sanyi da kuma rauni yace. “Kinji fa waifa cewa yayi inje in Kalli waɗanda suka kashe min J. Ina zan iya kallonsu?”. Hannunta tasa ta tallafo kansa tare sa ɗaura aƙirjinta kana tace. “Yah Mu'allim zamuje ko domin mu tabbatar da cewa suɗin ne suka kashe sa sannan mu tabbatar da cewa suɗinne an kamasu, sannan ayi musu hukunci dai-dai da laifinsu. Ni na tabbatar muddin na gansu wallahi zan gane su da Izinin Ubangiji”. Araunane ya girgiza kai tare da cewa. “Muje kuma Minha?, Minha bazan iya ganin suba fa”. Kansa ta tallafe tana ɗan shafa bayansa alamar kontar da hankali tace. “Yah Mu'allim zamu iya zamu iya ganinsu kodan ahukuntasu abinsa cutar damu da sukayi”. Zuciyarsa na ƙuna yace. “Minha zan iya musu abinda basuyi tunani bafa”. Sake tallafo kansa tayi tare da cewa. “Yah Mu'allim babu abinda zaka musu hukumane za tayi aiki akansu kamar yanda Shari'a ta tsara”. Ta ida maganar tana shafa kansa ganin yanda mutuwar Jameel ya dawo masa sabo ahankali ta haɗe lips ɗin su waje ɗaya wani gauron numfashi ya saki tare da janyo jikinsa ya fara shafa sassan jikinta ahankali ya ɗago kai ya kalleta tare da yin murmushi kana yayi ƙasa da rigar baccin jikinta muryansa ashaƙe yace. “Minha kina ganin gaba ɗaya abin nan sai sake girma suke”. Shanyayyun idanunta ta ɗago ta kallesa tare da sakin murmushi hannunta na shafa kansa tace. “Yah Mu'allim ba dole su sake girma ba gaba ɗaya ka buwaye su ka gigita su sannan ka hanasu nutsuwa da kwanciyar hankali ”. Hancinta ya lakace yace. “Ba dole ba waɗan'nan kayan marmarin ai ba'a barinsu Minha suna da matsayi babba dama rashin samun hannu ne shiyasa basa girma sosai yanzu kuma kinga sun samu”. Dariya tayi haka tayi ta yi masa abubuwan da suka mantar dashi damuwa da kuncin daya shiga haka suka kwana cikin farin ciki... Ranan dasu tafi Misalin 12:00pm jirginsu ya tashi daga kasar Morocco zuwa Nigeria. Kasancewar Private Jet ne shida Khausar suna First class daga can ƙarshe Zakariyya,Dr Jameel, Abualeey, Galadima, Waziri, suma na cikin First class daga gaba sai Innayi kana Didi, Lalla Khadijah da Lalla Hafsat duk suna baya. Misalin ƙarfe biyar dai-dai jirginsu ya sauka a Adamawa kai tsaye motoci suka zo suka ɗauke su daga Airport zuwa fadan Mai martaba sarki Jabeer Nuruddeen Bubayaro. Kyakkyawan masauki na musamman aka basu anan suka kwana bayan anyi musu tarbar na mutuntaka Didi takasance ga Mahaifiyarta da Mahaifinta sannan ga Ummi Kakarta Ummei Jakadiyarsu. Washe gari da safe Misalin ƙarfe bakwai na safe Sheikh Jabeer da kansa ya wuce Masauƙin da aka bawa Moddibo da Khausar yana shiga ya samu Moddibo na haɗa mata tea. Juyawa Moddibo yayi ya kallesa tare da faɗin. “Wai ya kake shigo mana haka ba neman izini”. Kallonsa Sheikh Jabeer yayi tare da cewa. “Ka manta nan Fada tace ba Fadar kuba da zaka ce sai na nemi izini”. Murmushi Moddibo yayi yana mikawa Khausar tea ɗin yace. “Toh me kake nema da sanyi safiyar nan da kazo mana?”. Sheikh Jabeer na gyara tsayuwar sa yace. “Tashi zakuyi mu tafi inda zamuje”. Langwaɓar da kai Moddibo yayi tare da faɗin. “Ni bazan jeba”. Cikin sauri Khausar tace. “Kayi haƙuri Yah Mu'allim muje”. “Gwara kam ki faɗa mishi muje mu tabbatar dan kada aɗaurawa wasu laifin da bana su ba”. Haka dai suka ta lallaɓa Moddibo har ya amince suna fita sai ga Amintaccen Hadimin Sheikh Jabeer ya ɗauke su a mota suka tafi kurkukun dake cikin Yola suna isa bisa sirri akayi musu jagora da iso, aka wuce da ciki. Duna shiga Khausar tayi saurin komawa bayan Modibbo tare da riƙe hannunsa gama, cikin rawan jiki ta ɗago hannunta tana nuna wasu ƙattun mutum biyu da babu alamun imani tare dasu, shiyasa aka ɗan waresu gefe suna zaune sai kuzurai suke. Cikin tashin hankali gami da tsanarsu ta fashe da kuka murya narawa tace. “Ga sunan wallahi Yah Mu'allim sune, sukayi ta bin motarmu da Yah Jameel randa aka sace shi, kuma sune suka je Jauro Yaya sannan kuma sune suka je bakin Makarantar. Wallahi tallahi sune suka bibiye mu aranan da muka rabu da Yah Jameel na ƙarshe har da muka tsaya a suma suka tsaya”. Cikin Tsananin tsana takaici da ƙunar rai Modibbo ke binsu da wani irin kallo mai nuna jin zafin illar da sukayi mishi. Shi kuwa Sheikh Jabeer nan take yasa aka killace su waje na musamman da kansa ya tsananta bincike Matsayin sa na SS mai zaman kansa wanda yasan kansa da aikinsa da ƙirewa. Bisa jagorancin Jalal yasa aka musu ɗan banzan bugun da ya karya ƙarfin zuciyarsu. Kana yacewa su Modibbo su shiga. Cikin tsaresu da ido ya nuna musu Khausar tare da cewa. “Kunsanta?”. Agalabaice suka ce. “Eh mun santa itama an bamu kwangilar kashe ta”. Aruɗe ta zare ido kana ta ɗaura hannunta aƙirji tace. “Kasheni kuma nima? me nayi muku”. Kai Sheikh Jabeer ya jinjina kana ya nuna Moddibo dake binsu da wani irin kallon tsana gaba ɗaya jikinsa rawa yake shi kuwa Sheikh Jabeer cikin sanin makamar aikinsa yace. “Wannan fa kun san shi”. Kai na farkon ya gyaɗa tare da faɗin. “Eh ai dama shi tare aka bamu kwangilar karshe sa da Malam Jameel”. Zama sheikh Jabeer ya gyara tare da faɗin. “Waya baku kwangilar kashe su? Sannan akan me zaku kashe su?”. Ɗayan da yafi galabaitane ya ɗago fuskarsa da duk halittarsa ta canza saboda azabebben bugu da ya sha yace. “Mu mutanen garin dake gefen Jauro Yaya ne, kuma manyanmu ne suka bamu kwangilar karshe su". Akai Khausar ta ɗaura hannu tare da faɗin. “Ai kune ma na gani a Jauro Yaya ”. Cikin tsawa Sheikh Jabeer yace. “Me ya kaiku Jauro Yaya kuma?”. Na farkon ne ya karɓi zancen da cewa. “Mu muka kashe Garkuwan Rugar Jauro Yaya Umaru”. Wani irin raunataccen kuka ne ya kubcewa Khausar yayinda gaba ɗaya jikinta ya ɗauki rawa. Jalal kuwa a hankali ya gyara riƙon da yayiwa wayarsa saboda video'nda yake yi musu. Zama Sheikh Jabeer ya gyara tare da ci gaba dayi musu tambayoyi. Shi kuwa Moddibo gaba ɗaya ilahirin jikinsa rawa yake ji yake duniyar tayi masa ƙunci ji yake tamkar ya fisge bindigar dake hannun Sheikh Jabeer ya kashe su kowama ya huta”. Amma ya kasa motsa wa saboda Khausar dake rungume dashi ita ta hana shi motsi. Dayan ne ya karɓi maganar da cewa. Kamar haka uuna ɗaya daga cikin mutanen dake Maƙoftaka da Rugar Jauro Yaya wanda sun kasance arna ne sannan manyan sune suka bamu umarnin su kashe Garkuwan Rugar Jauro Yaya saboda shine yake shiga cikin Sabgoginmu yana hana mu Kidnapping yanda suke a yankin, dan da in sun sato mutane a nan cikin tsaunukan dake zagaye dasune suke zuwa su ɓoye mutane, sai an biya su kuɗi wanda in za'a samu mutane a wurin kai tsaye cewa za'ayi Fulani wurin ne suke satosu. saboda haka ne in sunje sunyi kidnapped shi yake hana su sakewa, kuma basu isa su ɗauki dabbobi yanda suke so saboda kasancewar mutum mai sa ido da kuma Jarumta”. Cikin tafarfasan zuciya Sheikh Jabeer ya dasa masa bindiga akansa kana yace. “Shi kuma Malam Jameel meya muku?,”. Cikin haki da fusgar numfashi yace. “Shima Malam Jameel manyan mune suka bamu kwangilar kashe sa Saboda shine mutum na farko daya buwayi al'ummar mu da wa'azi wanda yake zama sanadin da matasanmu da yawa suke Musulunta shiyasa manyan mu suka bamu umarni shi da Moddibo mu haɗa su mu kashe su shine abinda zai fi mana sauƙi da kwanciyar hankali idan ba haka ba zasu janye mana ra'ayi da tunanin matasan mu”. Dafe kai Sheikh Jabeer yayi tare da cewa. “Innalillahi wa'inna alaihi raji'un”. Cikin tashin hankali Moddibo ya dafe kansa tare da faɗin. “Hasbunallahu wani'imal wakin". Sai kuma ya koma ya zauna yana dafe kansa da hannun ɗaya yayinda ɗaya hannun kuma ke tallabe da Khausar cikin kaɗuwa yace. “Ana zaton wuta amaƙera sai gata a masaƙa ina zaton kashe J akayi tunda aka kamasa na tabbatar cewa magautane acikin kashe sa amma duk atunanina akwai sa hannun ɗaya daga cikin Yadikkonsa ashe babu su Astagfirullah Allah na tuba ka yafe min da zargin da Nai ta yiwa Hajia Turai da Karima Allah na tuba”. Cike da rauni da tausayinsa Khausar ke zubda hawaye, shi kuwa Modibbo cikin rauni ya cigaba da cewa. “Manzon Allah (S.A.W)da kansa yace _Azzhana zhambu Walau kana haƙƙun_ sai naje na nemi yafiya da gafarar Hajiya Karima saboda duk tunanina ko ita ko Hajiya Turai akwai sa hannun ɗaya daga cikinsu aɓacewan J ashe suma ba abinda suka sani waɗan nan kafiran maƙiya Allah da Manzonsa suka sa aka kashe min J ɗina”. Sosai Sheikh Jabeer yasa aka azabtar dasu suka faɗi duk laifinsu daga nan aka tura su waje na daban aka killace su domin jiran yanke musu hukunci. Jalal kuwa nan take ya tura Modibbo video da yayi musu na cikekken bayanansu da sukayi. Sheykh Jabeer kuwa da kansa ya tara su Abualeey yayi musu cikekken bayanin, ya ƙara da cewa, sai yazo ɗaurin auren su Dr Jameel shi da kansa zai yiwa Ummi da Abban Jameel dukkan bayani. Aranan ƙarfe goma dai-dai na safe suka kama hanyar tafiya Membila da rakiyar motoci na musamman. Ƙarfe huɗu dai dai ya musu acikin garin Gembilan... By *GARKUWAR MARUBUTA* KAZAURE COLLEGE OF NURSING SCIENCES (KCONS) Lafiya Uwar jiki, Kuma sai da lafiya ake morar rayuwa. Kazaure College Of Nursing Sciences (KCONS) ta kawo muku ingantaccen tsarin koyar da jinya da unguwar zoma, mun himmatu wajen samar da kwararrun ma'aikatan jinya da unguwar zoma a fadin Nigeria da ma matakin duniya baki daya, a KCONS mun tanadar muku kwararrun malamai, ingantaccen yanayi da tsarin koyo da koyarwa kai harma da tsarin e-learning, ka zalika akwai tabbataccen tsaro a dakunan kwanan dalibai maza da mata, bugu da kari kudin makaranta dai-dai aljuhu ne, KCONS munanan a lamba 5 layin fadar sarki dake kan hanyar kano zuwa daura a Kazaure jahar Jigawa, za'a iya samummu a shafikanmu na facebook da instagram @KCONsciences domin bayani, za'a iya tuntubanrmu a wadannan lambobin, 07066542055, 08035298851, ko shafin mu na yanan gizo @ http://kcons.edu.ng/admission KCON sciences kan turbar aiki da kwarewa muka shahara. https://chat.whatsapp.com/HCji7xLpR1VEJGYcZJMP6k Ajere-Ajere motocinsu suka fara shiga harabar gidan Innayi. Moddibo kuwa sassayan numfashi ya fesar a hankali ransa cike da mamakin, shin meyesa Abban Jameel yace su sauƙa anan duk da yasan cewa ba wasu wadatattun ɗakuna bane a gidan, kasancewar daga ɗakin Innayi sai Side ɗin sa dake da 2 bedroom sai single room a bakin ƙofar falon, yace wa Abba su sauƙa a hotel daya musu booking Amma yace a'a yaƙi masa musu ne, saboda bai san mai ya shirya ba duk da yafi tunanin Abba yace hakane ko sai sunci abinci kafin su tafi Masauƙinsu. Akuma dai-dai lokacin motocinsu sukayi Parking a farfajiyar gidan. Daga can waje kuma cikin sassarfa Haiydar da Bashir suka nufo gidan wanda har sun dauki hanyar komawa gida kasancewar sun jira su basu zoba sai kuma suka hango motocin su. Acan harabar cikin gida kuwa cike da matsanancin mamaki da al'ajabi Moddibo ke bin baki ɗaya ilahirin gidan da kallo wanda aka tsara shi yayi masifar kyau wasu dan ƙara dan ƙaran Side ne akayi su guda biyu wa ɗan da kusan komai nasu irin nasa ne sai dai basu da wadatan flowers kamar nashi cikin fesar da numfashi da mamakin dake kwance saman fuskarsa ya ziro ƙafarsa na dama kafin ahankali ya gama fito da gangar jikinsa daga motar, hannunsa na riƙe cikin na Khausar still Idanunsa na bin harabar gidan da kallo. Akuma dai-dai lokacin Idanunsa suka sauƙa kan Abban Jameel, Lamiɗo da Malam Ahmad suna sauƙa daga kan barandar ɗaya daga cikin Sabon Side biyu da aka gina still da mamaki ya maida kallonsa kan Innayi data fito daga Motar da suke. Murmushi Innayi tayi ganin kallon mamakin da yake bin gidan dashi kana tace. “Bismillah ku shiga side ɗinka”. Kallon yaushe akayi wannan ginin yayi mata, fahimtar kallon da yake mata yasa ta jinjina masa kai tare da cewa. “Tun kwanaki ai aka fara ginin saboda sanin cewa zamu zo Auren su Jameel, kana lokaci zuwa lokaci zamu buƙaci zuwa nan tunda ni da kai dai ba zamu manta garin Membila ba”. Sanyayyar ajiyar zuciya ya sauƙe kana yayi murmushin gefen baki sosai yaji daɗin hakan saboda bawai ya tsani garin Membila bane saboda ya samu nasa garin, kawai dai Membila ta fita a ransa ne saboda rasa amininsa, Amman duk da haka yasan gari Membila garine wanda yake da tarihi arayuwarsa yana jin Membila na cikin garin da yake tamkar tsagin jikinsa, ya sani bazai manta garin arayuwarsa ba, ko ina yaje a duniya watara zata faɗo masa arai kuma dole zai buƙaci jin yana son zuwa cikin garin. Anutse Didi ta fito kana Lalla Khadijah, Lalla Hafsat, Sai Rahama tana fita ta nufi gefen Khausar fuskarta ɗauke da murmushi tace. “Woww Lalla Khausar haka garinku yake daɗi?,Masha Allah kina jin weather Mai daɗi haka Masha Allah i like it”. Murmushi Khausar tayi kana ta gyaɗa mata kai da faɗin. “Aikuwa zaki sha sanyi”. Idanu Rahama ta lumshe sai kuma ta buɗe tace. “Aikam akwai sanyi kam, duk da muma A Morocco ana mana sanyi but time to time ne amma bai kai wannan ba sanyin nan daban ne”. Ta ƙarashe maganar tana ƙanƙame jikinta waje ɗaya jin yanda sanyi ke ratsata. Kallon Khausar dake ɗan lumshe idanu Didi tayi kana ta maida kallonta kan Moddibo cike da kulawa tace. “Aleeyu ku shiga ciki yarinyar ta gaji da zaman motar nan ”. Kai ta gyaɗa Tare da cewa. “Toh”. Sai kuma ya damƙe hannun Khausar cikin nasa tare da ɗan janyota jikinsa suka nufi Side ɗin sa. Gaba Innayi tayi tana mai cewa. “Didi, Lalla Khadijah Lalla Hafsat Bismillah”. Kai suka gyaɗa tare da bin bayanta suka nufi ɗaya daga cikin Side ɗin. Akuma dai-dai lokacin Ummi ta fito daga Side ɗin fuskarta ɗauke da farin ciki da mamakin ganinsu tace. “Masha Allah sannunku da zuwa, sai yanzu kuka iso, da naji ku shiru-shiru har nake cewa barin tafi wata ƙil zaku kai dare”. Ta ida maganar tare da rungumar Didi itama Didi rungumeta tayi tana cewa. “Masha Allah fatan mun sameku lafiya”. Kai Ummi ta gyaɗa tare da riƙo hannun Lalla Hafsat tace. “Alhamdullah. Bismillah mu shiga daga ciki”. Cike da farin ciki suka bi bayanta... Abban Jameel kuwa shi yayi wa Abualeey, Waziri, Galadima, Baffan Zakariyya, Dr Jameel Zakariyya jagora zuwa Side ɗin da suka fito ko wanne yana ɗauke da 3bedroom manya,-manya wanda aka shirya su da kaya na alfarma da kawa ɗaya daga cikin ɗakunan Dr Jameel, Zakariyya da Ibraahim ne aciki. Sai kuma na biyun Abualeey ne da Waziri, Sai kuma Baffan Zakariyya, Galadima. Acan Side ɗin su Ummi kuwa Didi da Rahama ta nunawa ɗakin farko inda zasu zauna kana bedroom ɗin gaba ta kai Lalla Khadijah, Lalla Hafsat,da Niyna. Sai da ko wannensu yayi wanka kana suka canza kaya zuwa mai ɗan nauyi amma ba can ba saboda yanayin sanyin garin kafin suka gabatar da sallolin suka ɗan huta tare da taɓa hira sai kuma suka fito Falo Ummi da kanta tayi musu iso zuwa dining. Didi na murmushi ta shaƙi sanyayyar Iskar garin da kuma wanda bishiyoyi da flowers ɗin gidan ke kaɗawa tace. “Kai Alhamdulillah Masha Allah weather garin nan akwai daɗi ”. Murmushi Ummi tayi tare da cewa. “Aikam sai dai akwai sanyi”. Sai kuma tayi serving ɗin su da lifiyayyan abinci iri iri na alfarma da suka musu. Akuma dai-dai lokacin Haiydar da Bashir suka shigo bayan sun fito daga ɓangaren su Abualeey Haiydar na bin Falon da kallo yace. “Ummi ina Addah Khausy?”. Ɗan Murmushi Ummi tayi tare da faɗin. “Tana side ɗin Moddibo”. Cikin sassarfa ya juya da niyyar fita sai kuma yayi saurin juyawa ya kalli Didi cikin girmama ya ɗan rusunar da kanshi yace. “Ayyah Didi kuyi haƙuri na manta bamu gaisa ba ina yininku fatan kunzo lafiya?”. Dariya tayi tare da faɗin. “A' lafiya lau anyi kewar ƴar uwa ko?”. Dariya yayi tare da kama hannun Bashir da yake gaida su daga nan suka ficewa kai tsaye Side ɗin Moddibo suka nufa. Acan Side ɗin Mazan ma haka ya kasance Abban Jameel da kansa yagabatar musu da abinci na alfarma da girmamawa sosai Abualeey suka jinjina mutunci da karramawarsu... Haiydar da Bashir kuwa tun daga kan step ɗin Side ɗin Moddibo suke ƙwalawa Khausar kira suna cewa. “Addah Khausy! Addah Khausy!!, Addah, Khausy!!!”. A kuma dai-dai lokacin Khausar da Moddibo ne tsaye Dining hannunsa na cikin nata cikin taushi ya ranƙofa kanta tare da sassauta murya yace. “Me zaki ci?”. Kanta ta langwaɓar tare da tsirawa jerin abincin dake dining ɗin ido lumshe idanunta tayi tare da fara buɗe womers ɗin cikin yanayin jin sanyi ta motsa laɓɓanta tare da cewa. “Ga nan tuwo miyan kuka kasa min kaɗan zanci ”. Ajiyar zuciya ya sauƙe tare da faɗin. “Masha Allah zauna toh bari na zuba miki”. Da dan sauri ta juya jin Bashir da Haiydar na cewa Addah Khausy Addah Khausy hannunta dake cikin nasa ta janye ta juya cikin sassarfa ta nufi ƙofan anufinta tayi gudu. Da wani irin sauri Moddibo ya riƙo tsintsiyar hannunta yace. “Kiyi haƙuri Minha na tuba dan Allah kada kiyi gudu”. Ɗan ware idanunta tayi tare da faɗin. “Su Bashir da Haiydar ne fa”. Kafin ta ƙarasa suka ƙara so cikin falon tare da rungumeta shima Bashir cikin sauri ya rungumeta ta gefen Haiydar. Murmushi Moddibo yayi tare da harɗe hannunsa aƙirji yana kallonsu da tattausan murmushi bisa kekkyawar fuskarsa. Khausar kuwa kallon Bashir tayi tare da cewa. „Bashir ina Asma'u?”. Murmushi yayi kana yace. “Ba tazo ba wai ita kunya Amarya baza ta zo ba”. Dariya mai tauri ta sanya tare da faɗin. “Don Allah yanzu baza tazo ba haka zata min kenan?”. Kai ya gyaɗa tare da cewa. “Wallahi fa taƙi zuwa tun safe taƙi zuwa ayi shara da ita wai Ummi tayi haƙuri”. Dariya Khausar ta sanya tace. “Lallai dai kam”. Haiydar kuma hannunshi yasa cikin nata. Cikin mamaki ta kamo hannun tare da kallon faratunsa hararansa tayi tare da cewa. “Me haka zaka wani tare farce kamar mace?”. Cikin lingwaɓar da kai yace. “Na gaza koyan yanke wa nefa, Mommy kuma tace in dai bazan koyaba bazata yanke minba”. Murmushi tayi tare dasa hannunta ɗaya ta dungure ƙeyarsa tare da cewa. “Shine daga isowata zaka haɗani da aikin yankewa” Ta ƙareshe mgnar tana jawosu suka zauna bisa kujerun Dinnin table ɗin. Moddibo kuwa a kujerar dake fuskantar Khausar ɗin ya zauna, yana maiyi mata wani arin amintaccen kallo ya fahimci akwai tsananin shaƙuwa da so tsakaninta da Haiydar duk da yawan faɗan da suke a da. Anan sukaci abinci tare. Kana sukayi ta hira kiran sallan Magrib ne yasa duk mazan sunka tafi masallaci. Kana basu dawoba saida sukayi sallan Isha sannan suka dawo nan kuma suka sake dasa sabon hira. Hakama Abban Jameel dasu Abualeey. Suma su Didi da Ummi haka ta kasance a wurinsu. Misalin sha ɗaya su Lamiɗo suka yiwa su Abualeey saida safe kana suka tafi. Su kuma duk sukayi shirin bacci suka kwanta. Ummi dake tare da Malam Ahmad ta nufi sashen Khausar tana faɗin. “Bari in je in jawo su Haiydar dan na lura su yau in zasu samu a nan zasu kwana”. Kai ya jinjina mata tare da jingina jikin motarsu ya tsaya jiran fitowarta. Ummi na shiga ta kalli Haiydar dake zaune gefen Khausar tace. “Ku tasa mu tafi”. Da sauri Khausar ta miƙe tare da cewa. “Toh Ummi bari in ɗauko mayafina mu tafi”. Juyawa Ummi tayi jin Moddibo na cewa. “Ina zaki je?". Idanunta ta narkar kana tace. “Zanje gida mana”. Yana tsuke fuska yace. “Da Izinin wa?". Murmushi Ummi tayi tare da kallon Haiydar da Bashir tace. “Haiydar kuzo mu tafi dare yayi mu barsu su huta”. Saurin kallon Ummi Khausar tayi tace. “Ayyah Ummi dan Allah ku jirani ya za'a kuma ace bazan jeba don Allah kayi haƙuri”. “Da Izinin wa?”. Ya maimaita tambayar yana mai tsuke fuska. Kamar za tayi kuka tace. “Da Izinin ka mana”. Kai tsaye yace. “Toh ban bada Izini ba”. Ummi kam hannun Haiydar da Bashir taja suka fice. Sai da suka sauƙe Haiydar agida kafin suka wuce. Haiydar na shiga Falon Momy ya shiga da sauri ya zauna gabanta kan lallausan Darduma da take bisa alamu shafi da witri tayi. yayin da ta jingina kanta jikin kushin cike da matsanancin farin ciki yace. “Momy". Cikin tsira nasa ido ta gyara zamanta tare da cewa. “Na'am”. Murmushin fuskarsa ya faɗaɗa tare da faɗin. “Kin ga yanda Addah Khausy ta dawo kuwa Momy?”. Kai Momy ta girgiza kana tace. “A'a ya ta dawo?”. Zama ya gyara yace. “Wallahi idan kika ganta zakice Balarabiya ce Masha Allah Subhanallah, tayi wani irin fari mai masifar kyau farinta har wani ƙelli takeyi”. Ɗan ware idanu Momy tayi tare da faɗin. “Allah ko?”. Kai ya gyaɗa yace. “Wallahi fa”. Daga nan suka cigaba da hira. Acan ɓangaren su Moddibo kuwa cikin tura baki Khausar tace. “Haka kawai ahanani zuwa gidan mu yanzu Fisabilillahi muna ƙasa ɗaya gari ɗaya ace bazan ga Momyna ba?”. Kansa ya ɗaura bisa kafaɗarsa yace. “Na isa? Ai ban isa in hana ki ganin Momyn kiba? waya isa ya raba uwa da ɗa? ban isa in ra Baki da Momy ba. Kawai dai nima bana so ara bani da ɗana akusa dani ne shiyasa”. Cunno baki tayi tana kallonsa cike da shagwaɓa hanci ya lakace mata kana ya cigaba da cewa. “Kuma ina so ki huta nasan in kunje hira zaku tayi baza ki huta ba kiyi haƙuri ki kwanta kiyi bacci ki huta gobe da kaina zan kai ki muje mu gaida Momy”. Ajiyar zuciya ta sauƙe tare da cewa. “Da sassafe”. Kai ya gyaɗa cikin tabbatar wa yace. “In sha Allah in dai mun karya”. Lallausan murmushi ta sakar mishi tare da riƙe tafin hannunsa tace. “Toh shikenan”. Bedroom suka wuce sosai tsarin ɗakin yayi kyau komai yayi yanda ake buƙata kana agyare tsaf-tsaf sai tashin ƙamshin roomfteshner yake, zama tayi kan gadon tare da jingina kanta da jikin gadon. Moddibo kuwa gefenta ya zauna yana ɗan matsa mata ƙafafun yace. “Kinga tafiyar nan da akayi mai ɗan tsawo sai nake ga kamar ƙafarki ta kumbura”. Idanunta dake lumshe ta ɗan buɗe ta kalli ƙafan sai kuma ta gyaɗa masa kai tace. “Eh dama Ni haka nake in dai na ɗanyi tafiya mai tsawo amota Normal haka yake min, zuwa safiya zaka ga ya watse”. Ajiyar zuciya ya sauƙe tare da faɗin. “Kuma ahaka kike so ki tafi kije ki zauna ba kiyi bacci ba”. Ya ƙare maganar yana jan yatsun ƙafar tata tare da ɗan mammatsa mata su, sassayan numfashi ta fesar tare da muskutawa, da sauri ya ɗan tallabota tare da gyara mata kwanciyar saboda ganin duk ta sake alamun bacci mai nauyi takeji. Ahaka ya cigaba dayi mata massage suna hira jefi-jefi har bacci ya ɗauketa. janyota jikinsa yayi ya haɗa hannunsa waje ɗaya ya tofa musu addu'a ajikinsa ya fara shafawa kana ya shafa mata. Washe gari bayan sun kammala breakfast da duk wani abu da za suyi Kai tsaye sashen su Didi suka shiga bakinsu ɗauke da sallama suka shiga bayan sun gaigaisa Moddibo ya kalli Didi tare da cewa. “Didi zamu je wurin Momy”. Kai Didi ta gyaɗa kana tace “Ok sai munzo muma yanzu Ummin Jameel zata zo mu taho tare”. Kai ya gyaɗa yana ɗan matsa hannun Khausar yace. “Toh shikenan sai kun zo”. Daga nan suka miƙe suka fito da kansa ya shiga mazaunin driver, kana ta shiga gefen mai zaman banza, cikin nitsuwa yaja suka tafi anutse yake driving yana Jin wani yanayi na daban. Titinan garin ya zubawa ido lokaci ɗaya kuma tunanin J ɗinsa ya faɗo masa sai kuma yake tuna Lokuta da dama Idan yana tuƙi J na gefensa ko kuma J na tuƙi shi yana gefensa jikinsa ne yayi sanyi, tafin hannunta ya riƙo tare da mannawa kan cikinta yayi shiru kwayar idanunsa na tsats-tsafo da ruwan hawaye. Tuni ta fahimci yanayin da yake ciki cikin sanyi da rauni tace. “Allah ya jiƙan Yah Jameel Allah ya mishi Rahma Allah ya gafarta masa” Araunane yace. “Ameen Ya Allah Minha”. Tana matsa hannunsa dake cikin nata tace. “Yah Jameel yanzu baya buƙatar kukan nu addu'ar mu yake buƙata”. Cikin ƙoƙarin hana hawayen sa zuba yace. “Nima haka nakeso ina ta ƙoƙarin hana zuciyata da Idanuna kuka akan J sai dai muyi ta mishi addu'a Amman wasu lokutan ina gaza hana kaina hawaye a kanshi saboda nayi rashine da har yau ban samu madadinsa ba”. Cikin tausasawa tace. “Na sani Yah Mu'allim to Amman Allah ya fimu sonshi, kuma dama shi ya bamu shi dan haka addu'a kawai zamuyi ya mishi”. Cikin sanyi yace. “In sha Allah za muyi masa”. A kuma Dai-dai lokacin mai gadi ya buɗe musu gate ɗin gidan Lamiɗo Parking yayi kana suka fita da sauri ta nufi harabar gidan da nufin gudu, saurin riƙo hannunta yayi cikin tsira mata idanu ya langwaɓar da kai yace. “Kar kiyi gudu mana wai ke bakya jin tsoron ki faɗine”. Kai ta ta gyaɗa tace. “Toh ai sauri nake inje inga Momy". Sake langwaɓar da kai yayi yace. “Ai zaki ganta Minha ba sai kinyi gudu ba tun da gaki cikin gidan”. Ko gama rufe baki baiyi ba ta hango Raudat riƙe da Comb da kifiya bisa alamu kitso zata tafi. Da sassarfa ta nufeta tana kiranta, Ita kuwa Raudat jin muryar Adda Khausy tane yasa ta ɗago kanta aiko ganinta ne yasa ta buga tsalle cike da matsanancin farin ciki tace. “Addah Khausy”. Da wani irin sauri Khausar ta janye hannunta dake cikin nasa ta ruga da gudu. Atsorace ya sanya tafin hannunsa biyu ya dafe kansa kana ya motsa laɓɓansa tare da faɗin. “Ya Salam ki daina gudun nan”. Ina bata saurareshi ba da gudu ta rungume Raudat Raudat kuwa tsalle ta riƙa yi ajikinta tana cewa. “Oyoyo! Oyoyo Addah Khausy!, Mommy Addah Khausy!! Tazo Addah Khausy!!!,Oyoyo”. Cike da matsanancin farin ciki Khausar ta ɗaga ta sama ta riƙa juyawa da ita a tsakiyar gida wanda hakan ne yasa baki ɗaya mutanen gida suka san cewa Khausar tazo. Dai-dai lokacin kuma Haiydar ya fito daga ɗakinsa. Da gudu Sulaiman ma ya fito daga sashen Hajiya Bunayya atare suka rungumeta suna faɗin. “Oyoyo Addah Khausy ”. Khausar kuwa cike da matsanancin farin ciki take jujjuyawa atsakiyarsu ruggume da Raudat tsam a jikinta. Jin sowarsunw yasa Momy dake zaune falonta ta miƙe da sauri ta fito jin sautin muryansu na tashi cak ta tsaya ta riƙe ƙafan Falon tare da tsirawa Khausar idanu tana kallonta cike da so, ƙauna, bege, kewa irin na uwa da yarta. Khausar kuwa sai juyawa take dasu tana ƙyalƙyala dariya sai kuma tayi saurin sake su ta nufi Momy tana gudu tare da faɗin. “Oyoyo Momyna”. Runtse idanunsa yayi sai kuma ya ɗan ɗaga saitin muryansa yace. “Dan Allah Momy kice mata ta daina gudun nan zata yiwa kanta Illah fa”. Murmushi Momy tayi tare da kallon Khausar kallo ɗaya ta mata ta fahimci tana da ciki wanda har ya ɗan tasa ga wani irin kyau da tayi sai ƙelli take zubawa ga ɗan cikinta daya turo gwanin kyau ya zauna a jikinta cib da cib sai ƙugunta da ya ƙara faɗi. Cikin sauri da bege Minti ta rungumeta asanda ta isa gareta sau kuna tace. “Ke meyesa bakya girmane. Khausar wannan guje-guje har yanzu baki barshi ba”. Murmushi tayi tare da sake Momy sai kuma ta sake rungumeta kana ta sake ta ta kuma sake rungumeta ɗan turata Momy tayi tare da faɗin. “Ni matsa ahanya Bismillah Moddibo shigo". Sai alokacin Haiydar ya miƙawa Moddibo hannu kana yace. “Yah Moddibo Bismillah mu shiga”. Kai Moddibo ya gyaɗa suka shiga bayan sun zauna a falo Momy da kanta ta kawo musu Drinks da Snacks da ruwa ta ajiye musu agabansu. Raudat kam cike da farin ciki ta kwanta kan Khausar tana ta nuƙurƙusata, ahankali Moddibo ya riƙo tafin hannunta yace. “Kiyi haƙuri Aunty Raudiy adaina danne Adda Khausy kar aji mata ciwo”. Cikin jin daɗi Momy ta kawar da kanta jin yanda yake mata magana cike da kulawa sai kuma ta miƙe tace. “Bismillah kusha ruwa bari nazo ”. Ta ƙarashe maganar tana fita kai tsaye bedroom ɗin ta ta wuce. Acan ɓangaren Hajiya Bunayya kuwa a dai-dai lokacin zaune take aruwan zafi idanu ta tsirawa ruwan tana kallon ƙananun tsutsotsin farare masu jajayen kai wanda ga duk kan alamu sune suke addabar ta da jarabar ƙaiƙayi wanda zuwa yanzu tsakaninta dubaranta da gabanta ya wawake tuni sun fafeta ta kashin ta da gabanta ya haɗe saboda masifar ƙaiƙayi da yanda suke cinta taje asibiti har ta gode Allah abanza kana ta kira matar data haɗa su da Boka Gillaw. Taje ta faɗawa Boka Gillaw ga abinda yake faruwa yace wannan sakamakon aikin su suke girba babu abinda zai iya kada su sake kiransa, dama shi ya gaya musu idan buƙata ta biya su biya kuɗi idan kuma bai biya ba shikenan suji da kansu. Matar ta tambaye shi mai zai basu amma yace babu abinda zai basu wannan Sakayyar sune babu wanda ya isa ya kawar da Sakayyar zunubansu ne ya sauka akan su Babu ruwansa suji da kansu shima yaji da kansa. Tuno waɗanan maganganun ne yasa ta fashe da marayan kuka mai cike da nadama mara amfani, tana cikin kukan ta jiyo sautin muryoyi ana cewa Oyoyo Addah Khausy ahankali ta juye ruwan tana kallon tsutsotsin masu masifar gudu da ƙaiƙayi dole sai ta shiga ruwan ɗumin ne take ɗan jin sauƙi. Tana fitowa daga Bathroom ɗin ta zaune gefen Amina dake kwance kan gadon wacce ta rame ta zama wata halitta daban kamar ƙwarangwal tana nan tamkar wacce babu numfashi ajikinta kuka ta fashe dashi tare da cewa. “Amina kinga Sakayyar abinda mukayi ko. Ubangiji ya kama mu tun a duniya Allah ya kamu da Sakayyar tarin zunubanmu Amina ya zamuyi?”. Araunane Amina ta ɗago kanta cikin muryanta da baki ɗaya ya koma na wata halitta ta kalleta duk ta disashe baki ɗaya kamanninta da siffofinta ya fara zama na maciji ne ko menene dai ho da kyar ta buɗe bakinta tace. “Umma munemi gafarar wa'anda muka cutar tun kafin dare ya mana ”. Cikin rauni da zubda hawaye Hajiya Bunayya tace. “Dole ma mune mi gafarsu su yafe mana nasani wannan Sakayyar abinda nata yiwa wannan baiwar Allah ne, da abinda nayi wa ƴarta da kuma yanda nayi ta zubar mata da ciki sannan nasa aka kashe Ramadan yanzu shine Allah ya jarabceni da wannan abin”. Kuka sosai Amina ta fashe dashi tana ji kamar adawo mata da lokacin baya ta gyara kuskurenta. Ita ma Hajiya Bunayya kuka ta fashe dashi Asiya ce ta shigo ta zauna gefen su ta shiga rera kuka cikin rauni da tausayinsu tace. “Umma ku nemi gafarar Momyn Khausar da Khausar duk wanda ku kasan kun cutar kunemi gafarar su Allah gafururrur rahim ne shima zai yafe muku sai kuma ku nemi gafarar Allah akan shirka da kuka yi Allah ya yafe muku ”. Cikin raunin Murya da shesh-sheƙa Amina ta gyaɗa mata kai tare da faɗin. “In sha Allah zamu nema amma Addah Asiya ki taya mu basu haƙuri ”. Kai Asiya ta gyaɗa tare da cewa. „In sha Allah yanzu ma mukayi waya da Samira Sani take cemin itama jiya baki ɗaya Momyn ta kwana tayi tana ta ihu acikin gida gaba ɗaya tazama kamar mahaukaciya, ita tana jin tsoro yanzu zata dawo nan ma”. Atsorace Hajiya Bunayya ta dafe kuncinta tace. “Yau sun shiga ukunsy Hajiya Lami fa ta haukacene”. Cikin sanyi da zubda hawaye Asiya tace. “Haka dai alamu suka nuna Umma Allah ya yaye muku ya dubeku da idon Rahama”. Cikin rauni da tarin tsoro Hajiya Bunayya tace. “Ameen”. Amina kam sai hawaye take tana nadama da danasanin abinda ta aikata. Acan Falon Momyn kuwa bayan Moddibo yasha ruwa kana yaci Snacks da Drinks Momy ta fito suka gaisa bayan sun gaisa ta kallesa da kulawa tace. “Ina su Didi kuma?”. Sake sunkuyar da kansa yayi tare da cewa. “Momy su Didi suna gida amma sunce zasu ɗan fito zuwa azahar, sannan zasu fara ta gidan su Ummu kafin suzo”. Dai-dai lokacin kuma Asma'u ta shigo Falon bakinta ɗauke da sallama kasancewar Haiydar ya kirata ya sanar mata Khausar tazo gida. Khausar na ganinta ta miƙe da tsalle kana ta haɗa da gudu suka rungume juna da Asma'u suka fara juyawa atsakiyaar Falon. Cikin tsuke fuska Moddibo ya kalli Asma'u tare da faɗin. “Asmau me haka ki sake ta?”. Ahankali Asma'u ta sunkuyar da kanta ƙasa sai kuma ta saki Khausar ta tsugunna gefen Moddibo cike da ladabi tace. “Yah Moddibo sannu da zuwa Ina yini”. “Lafiya”. Ya faɗa yana ɗan sake Fuskara sai kuma yace. “Ke baki ga yanayin yanda ƙawar taki take bane kike mata irin wannan rungumar?”. Dariyar dake cinta ta danne ganin yanda Khausar ta Cunno baki kana tace. “Yah Moddibo ayi haƙuri”. Yana murmushi yace. “In sha Allah yanzu dai akiyaye”. Kai ta gyaɗa tare da miƙewa ta riƙe hannun Khausar suka nufi bedroom ɗin ta. Ganin haka yasa ya miƙe tare da cewa. “Momy bari in fita dan su Dr Jameel na jirana zamuje gida Abban Jameel ”. Mommy na gyara mayafinta tace. “Ayyah ai nima Jameel ɗin nan ina so akawo minshi in ganshi Haiydar yata bani labarinsa”. Cike da girmamawa yace. “In sha Allahu Momy za'a kawo miki shi”. Murmushi tayi tare da faɗin. “Toh ka gaishe su”. Amsawa yayi kana ya fita. A dai-dai lokacin kuma Didi, Lalla Khadijah, Lalla Hafsat, Suna gidan Ummin Jameel duk sun gaisa da ƴan Uwanta wanda suka fara taruwa saboda bikin bayan sun gama suka fito zuwa gidansu Momyn Khausar. Suna shiga Falon dai-dai lokacin Asma'u da Khausar na kitchen Khausar har mamakin kanta take saboda ƙosai da kunun gyaɗan da taci da safe, kana yanzu kuma Asma'u da kanta ta tuƙa mata tuwan Semovita da miyar ɗanyen kuɓewa aƙaramin dining Dake kitchen ɗin suke zaune. Khausar kam ta kasa daina mamakin kanta yanda take cin tuwon sosai kallon Asma'u da itama tayi wani irin kyau na ban mamaki tayi ta fito a asalin amarya tace. “Wallahi Asma'u har mamakin kaina na keyi rabona da abinci hakafa nafi wata huɗu”. Murmushi Asma'u tayi tare da cewa. “Ikon Allah baby ɗan albarka yasan yazo garinsu kenan”. Murmushi Khausar tayi tare da sunkuyar da kanta ta ɗan kalli cikin, dai-dai lokacin kuma suka jiyo sallamarsu Didi sun shigo gidan cikin wani irin... By *GARKUWAR MARUBUTA* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/HCji7xLpR1VEJGYcZJMP6k KAZAURE COLLEGE OF NURSING SCIENCES (KCONS) Lafiya Uwar jiki, Kuma sai da lafiya ake morar rayuwa. Kazaure College Of Nursing Sciences (KCONS) ta kawo muku ingantaccen tsarin koyar da jinya da unguwar zoma, mun himmatu wajen samar da kwararrun ma'aikatan jinya da unguwar zoma a fadin Nigeria da ma matakin duniya baki daya, a KCONS mun tanadar muku kwararrun malamai, ingantaccen yanayi da tsarin koyo da koyarwa kai harma da tsarin e-learning, ka zalika akwai tabbataccen tsaro a dakunan kwanan dalibai maza da mata, bugu da kari kudin makaranta dai-dai aljuhu, KCONS munanan a lamba 5 layin fadar sarki dake kan hanyar kano zuwa daura a Kazaure jahar Jigawa, za'a iya samummu a shafikanmu na facebook da instagram @KCONsciences domin bayani, za'a iya tuntubanrmu a wadannan lambobin, 07066542055, 08035298851, ko shafin mu na yanan gizo @ http://kcons.edu.ng/admission KCON sciences kan turbar aiki da kwarewa muka shahara. Zare idanu Asma'u ta miƙe tare da kallon Khausar tace. “Kamar su Didi ce suka shigo?”. Kai Khausar ta gyaɗa tare da cewa. “Ehem sune ya akayi?”. Yarfe hannu tayi sai kuma ta girgiza kai kana tace. “Wayyo Allah nikam zan fita ta ƙofar kitchen bana zaton zan iya haɗa ido da ita”. Dariya ce taso kufcewa Khausar amma sai ta daure bata yiba tace. “Meyesa?”. Cikin sauƙe ajiyar zuciya Asma'u ta ɗan kalli ƙofar tare da faɗin. “Wallahi kunyar su nake ji”. Baki sake Khausar ke kallonta kafin tace. “Dallah tafi daga nan muje ki gaishesu idan yaso sai mu tafi gidan Ummi tunda su suna nan”. Kai ta gyaɗa tare da faɗin. “Toh shikenan ”. Kana suka fito Falon Khausar ce agaba Asma'u na biye da ita cike da kunya. Didi na kallon Asma'u ta miƙa mata hannu tare da faɗin. “A'a ɗiyata ƴar Albarka Masha Allah fatan mun same ku lafiya?”. Kai Asma'u ta gyaɗa batare data kalleta ba kana ta gaishesu ɗaya bayan ɗaya. Anutse Khausar da cikinta ya ƙara bayyana dabida samun cin wadataceccen abinci ta juya jin Lalla Hafsat na cewa. “Ƙanwata ya dai an samu anci abinci kuwa?”. Murmushi Momy tayi tana kallon Lalla Hafsat tace. “Dama bata ci abinci ko?”. Kai Didi ta gyaɗa cike da tausayi tace. “Ina kuwa take cin abinci sai dai tai ta shan fruits”. Mommy na kallon Khausar dake sunne kai kana tace. “Ikon Allah nan kuwa tunda tazo cikinta bai huta ba haba ashe shiyasa take ta ci ba sausauci”. Asma'u ce ta karɓi zancen da cewa. “Yanzu ma tuwo da miyar kuɓewa tana ɗa a kitchen kamar me”. Khausar kuwa ɗan hararan Asma'u tayi. Didi kam da mamaki ta kalli Khausar tare da faɗin. “Ikon Allah Alhamdulillah ai haka akeso”. Murmushi Lalla Khadijah tayi kana tace. “Ai dama wani cikin hakane in Kaje unguwa sai kiga Kaci abinci idan kuma agidanka ne ba zaka iya ba”. Ahankali Khausar ta sake kasa da kanta cike da kunya wani irin masifeffen kunya ne ya mamaye ta jin yanda ake ta maganar tana da ciki. Batare data ɗago kanta ba ta riƙe hannun Asma'u tare da cewa. “Mu tafi”. Miƙewa Asma'u tayi kana suka shiga bedroom ɗin Khausar ta dauko mayafinta kallonta Momy tayi tare da cewa. “Ina zaki je?". Tana ƙoƙarin gyara mayafinta tace. “Zamuje gidan Ummi ne”. “Toh kin tambayi mijinki ne?". Cewar Momy. Murmushi Didi tayi kana tace. “A Babu Matsala ai taje tunda ziyara ne”. Miƙewa sukayi suka fita kai tsaye Side ɗin Hajiya Bunayya suka shiga bakinsu ɗauke da sallama. Falon shiru ba kowa sake sallama Khausar tayi da ɗan ƙarfu. Asiya dake bedroom ɗin tun ɗazu suna kukane tashin hankali d suke cikine ya hanata fitowa, jiyo muryar Khausar ɗin ne yasa tayi saurin miƙewa ta fito idanunta cike da hawaye ga kumburar da sukatu Khausar ta rungumeta tare da cewa. “Oyoyo Khausar sannu da zuwa fatan kunzo lafiya? ya gida yasu Didi da kowa da kowa?". Khausar na sake ruggume ta tace. “Duk lafiya lau". Ta ƙare maganar tana kallon idanunta da Fuskanta da suka kumbura alamar taci kuka da damuwa tace. “Addah Asiya lafiya kuwa?”. Ɗan Murmushi tayi tare da cewa. “Lafiya lau Khausar ”. Kai Khausar ta girgiza tana nazartan yanayinta tace. “Amma Addah Asiya kamar kuka kika yi fa dan Allah ki faɗa min dakuwarki na tabbatar akwai abinda ke damunki”. Araunane Asiya ta maida hawayen dake ƙoƙarin zubo mata tace. “Amina da Umma ce babu lafiya shiyasa hankalina yake tashe”. Da damuwa Khausar ta kalli Asma'u da itama ita take kallo kana tace. “Subhanallah me ya sami Aminan?”. Ahankali Asiya tace. “Bata da lafiya ne”. Da sauri Khausar ta ɗan kalli Falon tare da cewa. “Toh Ina take?”. Bedroom ɗin Hajiya Bunayya ta nuna mata tare da faɗin. “Tana ciki”. Cike da kulawa da tarin tausayi tace. “Toh mu shiga mana”. Kai Asiya ta gyaɗa kana tayi gaba Khausar da Asma'u na biye da ita. Suna shiga Idanunsu ya sauƙa kan Hajiya Bunayya dake zaune gefen gado tana sharɓan Kuka cikin sauri Khausar ta ƙarasa shiga kana ta zauna gefen Amina ta riƙo hannunta acikin nata cikin raunin ganin halin da Amina ke ciki tace. “Innalillahi wa'inna alaihi raji'un Amina meyesa meki?,me yake damunki?,Ya ilahi ya mujibud da'awati ya hayyu ya ƙayyum meye haka yake damunki?”. Ƙasa furta komai Amina tayi sai hawaye dake ambaliya saman fuskarta kallonta ta mayar kan Asiya kana ta cigaba da faɗin. “Addah Asiya meke damunta?”. Kai Asiya ta girgiza tare da cewa. “Muma bamu san meke damun Amina ba”. Muryanta na rawa tace. “Yaushe taxo to?”. Kai Asiya ta girgiza tare da faɗin. “Abin sai ahankali Khausar am”. Cikin matsanancin Kuka Amina ta damƙe hannun Khausar dake cikin nata kana muryanta cike da rauni tace. “Khausar ki yafemin”. Da sauri Khausar tace. “Ni kuma me kikayi min”. Cikin rawan murya Amina tace. “Ai ba abinda ban mikiba na cutar dake arayuwa Khausar ki yafemin”. Cikin sauri Khausar ta girgiza mata kai Idanunta na zubda hawaye. Hannunta ta ɗaura akan bakinta ta datake wani irin zaro harshe waje kana tace. “Ba kiyi min komai ba Amina ki daina kuka Allah Ubangiji ya yaye miki abinda yake damunki Allah ya baki lafiya Amina”. Kallonta ta mayar kan Hajiya Bunayya jin yanda shesh-sheƙa kukanta ke tashi tace. “Ummu kema kina kuka toh ita kuma ya zata yi aike zaki ƙarfafa mata guwwa!”. Amaimakon tayi magana sai ta zame ƙasa ta gurfana gwiwoyinta gaban Khausar tare da riƙe hannunta cikin wata raunatacciyar murya mai sanya tausayi tace. “Khausar ki yafe min nasan na cutar dake a rayuwata na cutar da mahaifiyar ki nasan kin sani na cutar daku”. Ahankali Khausar ta cije gefen bakinta kana ta jujjuya kanta still hawaye na bin fuskarta tace. “Bakomai Umma Allah ya yafe mana”. Kuka sosai Hajiya Bunayya ta fashe dashi tare da cewa. “Khausar na cutar daku da cutarwa mafi muni azaman da mukayi nasan ke kina zargina ”. Kai Khausar ta girgiza tare da faɗin. “Astagfirullah ai nima zargi nake Umma Allah ya yafe min kan zargin dana miki saboda Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama ya ce. _Azzannah Zhambu Walau kana haƙƙun_”. Araunane Hajiya Bunayya ta girgiza kai tare da cewa. “Ba zargi bane Khausar dagaske ne tunanin ki akaina, ina cutar daku gashi Allah ya muku Sakayyah alokacin da bakuyi tunani ba ba kuma san ina yiba. Allah yayi muku Sakayyah alokacin da banyi Aune ba don Allah Khausar ki roƙamin gafarar wurin Momynki ku yafemin”. Asma'u kuwa cikin yanayin tsoro take kallon Amina data kasa tantance yanayin da take ciki. Hajiya Bunayya kuwa cikin tarin nadama ta cigaba da faɗin. “Kiga yanda Allah ya jarabceni kiga yanda Amina ta dawo kiga abinda Naseer ya mana Naseer yaje ya cutar min da yarinya. Jiya da yamma yazo ya wurgar mana da ita ya tafi ko shigowa cikin gidan nan baiyi ba. Ya juya ya tafi yau ya tafi Indi'a yabar mu da jidali Uwarsa da Ubansa sai binmu sukayi da rashin mutunci”. Nan ra kwashe duk labarin da Amina ta basu na macijin da yake fitowa yasha nononta da yadda ta kasa faɗawa kowa da kuma yadda yake hanata faɗa ta kara da cewa. “Ashema shine yake juyawa ya zama macijin yayi ta shan nononta sai jiyan duk yake gaya mata ya aureta ne dan tayi tsafi da ita ya samu biyan buƙatar rayuwar duniyar sa, yanzu kuma buƙatarsa ya biya ya haɗota da takardar saki uku yazo ya wurgar mana da ita”. Hawayen da yaƙi tsayawa Khausar ta share tare da faɗin. “Innalillahi wa'inna alaihi raji'un Uncle Naseer”. Sai Kuma ta juya ta kalli Asma'u da itama ita take kallo Asma'u kuwa cikin sanin muguwar ɗabi'arsa tace. “Hmmmm Uncle Naseer zaiyi abinda yafi haka ma”. Hajiya Bunayya kuwa cigaba da cewa. “Khausar nasan Sakayyar abinda nayi miki ne nayi muku sihiri na biku da bita da ƙulli”. Daga nan ta tsinke da surutai duk wani abu data aikata musu saida ta faɗa. Khausar kam baki ɗaya ilahirin jikinta rawa ya fara cikin tsananin kiɗima mamaki da al'ajabi gami sa tsoro. Duk da cewa tana zarginta bata taɓa tunanin abin nata yakai haka ba. Hajiya Bunayya kuwa miƙewa tsaye tayi sai kuma ta durƙusa tana ƙoƙarin naɗa zaninta tace. “Khausar kiga yanda tsutsotsi suke cina yanda na dawo”. Cikin sauri Khausar ta riƙe hannunta tare da cewa. “Innalillahi wa'inna alaihi raji'un Umma kada ki nuna min Ummu kiyi addu'a Allah ya yaye miki kuma in Sha Allahu nima zan miki addu'a nikam na yafe miki”. Idanunta ta mayar kan Amina kana tace. “Amina Allah ya baki lafiya Ubangiji ya yaye miki zan faɗa wa Yah Moddibo ya miki addu'a Allah yaye miki kuma zan sa Dr Jameel zai zo ya duba ku in Sha Allahu Allah yaye muku ya baku lafiya mai amfani mai albarka Allah ya yafe muku shurkar da kukayi”. Da karfi Hajiya Bunayya ta fisge hannunta dake cikin na Khausar kana tace. “Um-um Khausar ki bari in nuna Miki abinda ke cina kiga *Sakayya* data diromin”. Cikin sauri Khausar ta girgiza kai tare da cewa. “A'a Umma basai kin nuna min ba wannan bai kamata ba ai”. Ta ƙarashe maganar hawaye na cigaba da kwaranya daga idanunta ganin ta da Amina ke wani irin numfashi tana hura yayin da take zazzaro harshenta waje tana kaɗawa kamar yanda maciji keyi”. Asiya kuwa ta gaza cewa komai sau wani irin kuka mai cike da ƙuna da ƙuncin zuciya da take yi tamkar ranta zai fita. Asma'u kuwa cikin yanayin tsoro ganin abinda Amina keyi ta shiga jan hannun Khausar dake zaune tana cewa. “Khausar mu tafi”. Cikin dashewar murya da rauni Amina ta kalli Asma'u tare da faɗin. “Ayyah Asma'u am ki barni in nemi yafiyarta”. Kai Khausar ta girgiza cikin sake jin tsoron Allah da tsoron hakkin mutum tace. “Amina wallahi na yafe miki duniya da lahira”. Cikin sauƙe ajiyar zuciya tace. “Toh kicewa Momynki ma ta yafemana”. Kai Khausar ta gyaɗa tare da cewa. “In sha Allah Momy zata yafe muku Momy kam ma bata riƙe ku ba”. Asma'u kam.da ƙarfi taja hannun Khausar suka fita daga bedroom Khausar kam wani irin tsoro gami da mamakine ya mamaye mata zuciya ganin yanda rayuwa ta juye dasu suna fitowa compound ɗin gidan Samira Sani da Hajiya Lami na shigawo. Samira na ganin Khausar ta nufeta tare da fashewa da kuka kana ta rike hannunta tare da cewa. “Khausar! kece haka?”. Cikin sanyin jiki Khausar ta gyaɗa mata kai tare da faɗin. “Eh nice Samira ya gida” Ta ida maganar tana kawar da kai gefe saboda wani irin masifeffen wari da take ji Samira kuwa cikin rauni tace. “Khausar ki yafe mana Khausar dubi yanda Allah ya dawo dani”. Idanunta ta mayar kan cikin Khausar daya fara tashi kasancewar rigar jikinta lafaffiya ce cikin sanyi ta cigaba da cewa. “Ayyah Khausar dubi yanda Allah ya miki gata arayuwa sabida kin bishi, mukuma dubi yanda Allah ya mayar mana da mugayen aiyukabmu damu”. Hajiya Lami dake gefe wacce duk yanda Samira taso gudu ta barta batare data biyo taba sai da ta manne ta biyota ta fashe da wani irin dariya mai firgitarwa kana ta tafe hannu tare da faɗin. “Iyyeee sukam ai sunbi Allah sun samu yanda suke so mu da muka bi Bokaye baga nan sakamakon mu yanda ya dawo ba Itama Hajiya Bunayya Stuliya ta ruɓe tsutsotsi na zuba ke kuma gaki nan kinata Yoyon ruwa mai ɗoyi Ni kuma gani nan gani nan dai Ni ba mai hankali ba niba mara hankali ba”. Cikin zubda hawaye Samira tace. “Dan Allah Momy ki daina surutan nan”. Ta wani zare idanu tana kallon Samira tace. “Wani irin surutai zan daina ai gaskiya nake faɗa abinda muka aikata ne yoh tunda ma Allah ya ɓallomin waɗanan sutura akwai wanda ya isa ya hanani zubasune ai nice nan mai tona asirinmu”. Bisa alamu dai yadda take maganganu ƙwaƙwalwarta ya fara taɓuwa ne ta dawo sha tara sha tara haka hankalin ya zama tara da indagi. Khausar kam baki ɗaya ilahirin jikinta rawa ya fara Allah ya sani tana masifar tsoron Mahaukaciya ga kuma Hajiya Lami dake nan atsaye ƙam kaman ƙiran Samudawa ga tsawo ga jiki da uban zuguda. Asma'u kam cikin sauri taja hannunta suka fita dai-dai lokacin Haiydar da Bashir suka zo akan mashin Bashir ya goyi Asma'u kana Haiydar ya goyi Khausar suka nufi gidan Ummi. Suna isa Falon Ummi suka gaishe da Goggonayen Asma'u ƙannen Malam Ahmad da ƴan uwan Ummu kana suka wuce bedroom ɗin Asma'u... Suna zama dai-dai lokacin kira ya shigo wayar Khausar ahankali ta ɗaga ganin sunan Moddibo yasa tayi picking. Daga ɗaya ɓangaren ta tsinkayo sanyayyar muryansa na cewa. “Minha”. Cikin sanyi ta gyara zamanta murya cike da rauni tace. “Na'am Yah Mu'allim”. Cike da kulawa yace. “Lafiya kuwa ya naji kinyi sanyi”. Kai ta girgiza tare da cewa. “Bakomai Yah Mu'allim?” Da damuwa yace. “Ina kike yanzu?”. Ahankali ta ɗan lumshe Idanunta tare da cewa. “Ina gidan Ummi ”. Ɗan tsuke fuska yayi kana yace. “Minha meyesa kike son yawo ne?. Toma tukun meyasa da zakije baki kirani kin faɗa min ba”. Still asanyaye tace. “Yah Mu'allim kayi haƙuri nida Asma'u muka taho kuma Haiydar ne ya kawo mu”. Da sauri ya zare idanunsa yace. “Ya za'a yi Haiydar ya kawo? ki akan me ya kawo ki?”. Numfashi ta fesar tare da faɗin. “Akan Mashin ya kawo ni”. Cikin bada umarni yace. “Bana so kada ki sake hawa Mashin banaso”. Kai ta gyaɗa tace. “Yah Mu'allim kayi haƙuri bazan sake ba”. Ahankali ya sassauta muryansa tare da gyara zamansa acikin mota yana kallon Dr Jameel da Zakariyya yace. “Tukunna ma yanzu menene matsalar ki naji duk kinyi sanyi”. Muryanta na rawa irin na wanda ke gan da zubda hawaye tace. “Yah Mu'allim Amina da Umma ce basu da lafiya sai kaga yanda suka dawo”. Cikin rashin fahimta ya shafa sajensa tare da faɗin. “Wacece Amina?”. Cikin sauri tace. “Yah Mu'allim ya za'a yi kace min wacece Amina ka manta Amina?”. Ɗan shiru yayi sai kuma yace. “Gaskiya na manta ta”. Tana jinginar da kanta jikin gadon Asma'u tace. “Wannan wacce muke zuwa makaranta tare Yah Mu'allim ya za'a yi kace baka santa ba”. Numfashi ya fesar tare da cewa. “Ok na tuna ta”. Cikin sauƙe numfashi tace. “Wallahi bata da lafiya”. Ba yabo ba fallasa yace. “Ayyah Allah yaye musu”. “Ameen” Ta amsa sai kuma tace. “Ayyah Yah Mu'allim kayi ta musu addu'a Allah ya basu lafiya”. Kai ya gyaɗa tare da faɗin. “Toh Allah Ubangiji ya yaye musu ya basu lafiya”. Ahankali ta gyara zamanta kana tace. “Kuma inso samu ne dan Allah kasa Dr Jameel yazo ya duba su da jiki”. Yana lumshe Idanunsa yace. “Yanzu dai tukunna muyi Abin dake gabanmu Ni naji gaba ɗaya kinyi sanyi shine matsalata”. Cikin tabbatarwa tace. “Wallahi lafiya ta lau kawai dai jikin sune”. Kai ya gyaɗa kana yace. “Ok toh Allah ya basu lafiya in Sha Allahu za'a yi musu addu'a kuma Dr Jameel zai zo ya duba su hankalinki ya kwanta”. Kamar yana gabanta ta gyaɗa masa kai. Ajiyar zuciya ya sauƙe tare da cewa. “Toh yanzu bari muna zuwa dan Dr Jameel ma yana son ganin Asma'u”. Kai ta gyaɗa kana sukayi sallama. Ba daɗewa suka isa a waya Moddibo ya kirata tare tare da sanar mata sunzo yana dakin Bashir kana Asma'u kuma ta samu Dr Jameel a mota. Acan ɗakin Bashir kuwa cike da tarin kulawa taysayawa Moddibo ya jawota jikinshi tare dayi mata sahihin rugguma, sai kuma yasa hannunsa duka biyu ya tallabo kanta wani irin amintaccen lasa tayi lips inta duka biyu sai kuma ya fara yi mata wani irin amintaccen kiss mai saukar da nitsuwa salama da mantar da ita duk damuwar dake tare da ita. Hannunta tasa bisa sajenshi tana ɗan jujjuya yatsunta, mirginata yayi a kan jikinshi tare da gyara kwanciyarsa bisa tattausar katifar Bashir dake zuwa amintaccen ƙamshi da watar tsabta. Hannunshi ya cusa cikin rigartan tare da fara shafa cikinta. Cikin tarin farin ciki ya zare harshensa daga bakinta tare da kallonta itanma shi take kallo cikin zare ido saboda jin yadda cikinta ke wutsul-wutsul, da sauri ta fara nannaɗe rigar ta tare da turashi sama cikin ya bayyana a fili, ido suka zubawa cikin baki ɗayansu, sai kuma tayi saurin kamo tattausan rafin hannunsa tana mai ɗaurawa akan dai-dai inda cikin ke wutsulniya tare da cewa. “Yah Salam Yah Mu'allim kaji yadda yake ta motsi irin motsin da Dr Jameel yake cewa zan fara ji da zaran ya shiga wata na huɗu”. Cikin tsananin farin ciki mara musaltuwa ya sunkuyo kan cikin tare da fara manna ma hot kiss tako wani sashin na cikin bisa alamu jin daɗin ya hanashi mgn, ita kuwa Khausar hannunta ta cusa cikin sumar kanshi tana cakuɗawa. Sai kuma ta lunshe udanunta saboda jin sautin muryansa yana rero addu'o'in na musamman na kariya yana tofawa cikin tare dasa mishi albarka. Murmushin takeso ciki da jin daɗi tana mai ƙara shafa sajenshi da tuni ta fara rabashi sa nitsuwarsa. Da sauri ta buɗe idanunta jin ya naɗe rigarta har sama har caɓɓullenta sun bayyana faresa, wanda zuwa yanzu sun gama cika sunyi tamtsam-tamtsan dasu gwanin kyau. Shyyyht taja wani irin amintaccen numfashi lokacin da taji ya manna sassayan tongue ɗinsa bisa kan caɓɓullenta na dama kana yayiwa hannunsa na hagu masauƙi a kan na hagunta. Wani irin amintaccen kana fitinennen salon sa bazata iya ƙi ko bujurewa ba ya fara yi mata, tuni ta fara amsar saƙonninsa tare da maida masa amsar da tasa ya zare rigarta ya dire gefe kana ya zare tasa rigar cin mancewa da inda suke ya fara ida nufinsa sosai ta amshi baƙocinsa gami dayi masa kekkyawar tarbar da tashi sambatu da sanya mata albarka da yiwa J ɗinshi Addu'a. Bayan kamar 50 minutes ne ya sahirta mata tare da jawota jikinshi yayi mata kekyawan rugguma cikin sauƙe numfashi yace. “Kai Minha Vidaa kwaɗayi yanzu a ɗakin Bashir ma, baki barniba saida kika tsotse min ɗan ruwan jiki”. Cike da kunya tace. “Yah Mu'allim banda sharri fa, ba kai bane ka fara”. Da sauri yace. “A'a ni kawai gaisawa nayi da Babyna nasa mata albarka, ke kuma kwaɗayi irin rabonki da abin daɗinki tun a marocco, shine kakayi ta min kuka a waya to nazo na baki hankali ya kwanta ko”. Cikin zazzafan shaƙuwa tace. “Zan rama ai”. Cikin yin murmushi yace. “Ƴar al'barka matar aljanna ai uwar ƴaƴana gari na tuba kada arama”. Cikin kwaɓe fuska tace. “Toh Amman zaka tura Dr Jameel ya duba su Umma ko?”. Ganin yadda duk tai sanyi ne da alamun sosai abin ya bugeta cikin sanyi ya, rika kwantar mata da hankali har ta saki fuskarta kana cikin sanyi ta gyara zama tare da zayyane Moddibo duk abinda ke faruwa. Kansa ya girgiza tare da cewa. “Ai dama haka rayuwa take Minha Duk wanda ya saki Allah ya kama wani yana tare da wahala mabayyani. Fatanmu Allah yaye musu zan sashe addu'a kuma batun asibiti yanda kika ce ɗin nan zaiyi wuya ai maganin asibiti ya musu aiki sai dai suyi na Islamic sannan kuma a dage da addu'a kana ki yafe musu domin Ubangiji yana son masu yafiya kinji Minha tunda dai Allah ya rufa min asiri basu samu damar lalatamin duniyar jin daɗinaba abu ya komai kansu ai ni sai dai ince Alhamdulillah yanzu da ace suhirinsu yaci ai da bamuji wannan daɗin da mukajiyar da juna yanzu”. Cikin yin ƙasa da kai tace. “Uhmmm da tuni ka sakeni dai ka koroni Nigeria na dawo da ƙafa”. Cikin gsky da gaskiya yace. “Wannan kuma duk rintsu duk wuya bazai taba faruwaba in sha Allah, da haka ta faru ina mai roƙon Allah gwara in mutu kiyi takabana, shima kuma in Allah ya bani dama kafin in mutu sai na roƙi alfarma na bar Miki watsiyar ko bayan raina kada ki sake aure dan bana son wani ɗa na miji yaji abinda nakeji a jikinki bana son ko wani ɗa na miji ya kallemin abinda nake gani inji daɗi kayan marmarina nawa ne ni ɗaya. Har abada babu wani mai mallakarsa, tunda J ya sadaukar min dashi, dama shi kaɗai ne a duniya na iya yakicewa abin sona na sadaukar mushi dake”. Cikin wani irin amintaccen so ƙauna da kuma ganin wutar kishinta a ranshi da idanunsa tace. “Ni kuwa alfarma ɗaya nakeso in zan samu”. Da sauri yace. “Faɗi inji in zaki samu”. Cikin tsananin bayyanar tsananin sonshi da kishinsa murya na rawa tace. “Ni iyakar in ina rayene kaɗai bani son inga wata ya mace ta raɓeka, ta ganka a suffar da in na ganka a haka nakejin cewa duk duniya ba macen da ta kaini dace, kana na tabbatar muddin nasan zakayiwa wata ɗiya mace abinda kakemin a duk dare da muke kasance a muhalli ɗaya na sani zan mutu wlh zuciyata zata buga na mutu”. Wani irin amintaccen numfashi mai tafe da murmushin mai cike da tsananin farin ciki ya saki saboda fahimtar kalamanta da ganin tsananin so da kishinsa cikin kwayar idanunta, sai kuma tayi saurin kallonta jin ta saki sassayan kuka murya na rawa taci gaba da cewa. “Amman idan har rigaka barin duniya ni na amince Yah Mu'allim kayi aure saboda nasan zamanka ba mace, zai cutar da kai sabida nasan mijina inƙarman namijine ma buƙaci, Amman indai ina raye kada ka haɗani da wata nayi alkawarin zan ɗauki dukkan buƙatar ka don mallakar ka ni ɗaya, shiyasa nakeso kayi min alkawarin bazaka haɗani da ko wacce ya maceba a fagen mallakarka”. Cikin sanyi yasa rafin hannunsa bisa kuncinta yana share mata hawaye sai kuma ya ɗaga mata girarsa ɗaya cikin sahihiyar murya yace. “Sai nayi nazari zan baki amsa sarkin”. Cikin rauni tace. “Sai kayi nazari kuma ni yanzu nakeso kayi min alkawarin”. Cikin kauda mgnar yace. “Da fari ki yafewa su Umma tunda basu samu damar rabaki da mijinki ba, muna nan tare zanyi ta baki abin daɗinki”. Ya ƙare maganar cikin son kauda tunaninta da waccar mgnar alkawarin. Kai ta gyaɗa kafin tace. “Ai dama Ni na yafe musu Yah Mu'allim Kuma zan faɗawa Momyna ma ta yafe musu”. Cikin son sama mata nitsuwa da sassauta zazzafan kishinta daya motso yace. “Toh yanzu ki kwantar da hankalinki in Sha Allahu zasu samu lafiya ai babu abinda yafi ƙarfin Allah”. Kai ta gyada tare da faɗin. “Hakane”. Haka dai ya cigaba da kwantar mata da hankali da kauda mgnin ta. Acan ɓangaren Dr Zakariyya kuwa shima yana tare da Asiyansa. Bayan Sallar la'asar Moddibo ya maida Khausar gidan Momy. Akuma dai-dai lokacin Didi dasu Lalla Khadijah Lalla Hafsat suka tafi hakan ya bawa Khausar daman ke ɓancewa da Momynta kasancewar kowa ya watse cikin sauƙe numfashi Khausar ta kalli Momy tare da cewa. “Momy ashe Amina da Umma basu da lafiya?”. Zama Momy ta gyara tare da faɗin. “Ke dai bari Khausar Rayuwar Nan abin tsoro ne jiya-jiyan nan Naseer yazo ya kwantar da Amina a ƙofar gida abakin gate fa ko ciki bai shigoba ya juya barta”. Da sauri Khausar ta dafe ƙirjinta Momy kam cikin sanyi ta cigaba da cewa. “Babu ma wanda yasan ya kawo ta Haiydar ne ya dawo ya ganta akwance da Ghana Masgo ɗin ta da yake tana iya magana ne shine tace shi ya kawo ta ya ajiyeta ya juya ya tafi kuma taji yana waya kan cewa yau zai koma Indi'a kuma ma ya tashi ya tafi”. Zuwa lokacin kam hawaye sunƙi tsayawa akan kuncinta. Cikin sauƙe numfashi Momy ta cigaba da faɗin. “Koda Lamiɗo yaje wajen Mahaifinsa sai cewa yayi ina ruwansa tunda shi da Naseer ƴan Uwa ai shine bare a ciki, kar a wani sashi a ciki, kar kiga yanda Amina ta dawo Khausar Rayuwar Nan wanda bai ji tsoron Allah ba ya wahala Kinga dai wannan ya ishe ki ishara”. Khausar na zubda hawaye ta gyaɗa kai tare da faɗin. “Momy da naje duba su sunata bani hakuri tare da faɗe-faɗe abubuwan da nake faɗa Miki ina zargin Umma ita da bakinta tayi ta min faɗe-faɗe Hajiya Lami kam naga kamar ma ta haukace”. Cikin sanyi da al'amarin Momy tace. “Hmmm sosai ma tayi ta ife-ife daga bisani mijinta yazo ya ɗauketa yace gata ɗaya zaiyi mata ya Kaita gidan mahaukata. daƙyar aka samu aka ɗauke ta aka fitar da ita ƴarta ma cewa tayi tana tsoronta. Lamiɗo kuwa kullum binshi nake yakai su asibiti yaƙi ance kuma ya ɗaga Auren Asiya tun da ga jikin Mahaifiyarta da ƴar uwarta ba lafiya yace babu wanda ya isa ya hana suje can su ƙarata da zunubin su”. Cikin jimami Khausar ta tallafe kuncinta tare da cewa. “Kai Rayuwar Nan Allah dai yasa mu cika da imani” . Cikin sanyi jiki Momy tace. “Amin ya Allah, haka rayuwa take dan kayi abu a ɓoye Allah na ganin ka gashi yau yaya da kanta ta fito take ta faɗamin abubuwan da tayi ta min da bakinta, wai harda cewa ita ta kashe min Ramadan nace a'a ni karya ɓatamin gawar ɗa, dan dama tunda yayiwa wannan haɗarin garin gwaje-gwajen aga kanshi bai buga aka gane cewa yana da cutar brean Cancer. A lokacin ma sunce ya cinye kaso biyu cikin uku kanshi shiyasa ko mgnin basu bashi ba. Ni nasan kuma Abbanku ma ya sani kune dai bamu faɗawaba.” Cikin zubda wa Khausar tace. “Allah Sarki Ramadan Allah ya jiƙanshi”. Cikin sanyi Momy tace. “Amin ya Allah kinga ni dai na yafe mata kema ki yafe mata”. Tana shafa cikinta tace. “Na yafe mata Mommy, kuma in sha Allah duk randa na haifi mai kama da Ramadan tun asibiti zan bakishi ya meye Miki madadin Ramadan ɗinmu ki raineshi”. Murmushin jin daɗin Momy tayi tare da cewa. “Allah ya sauƙeƙi lfy Khausar am ki raini abinki da kanki Mamana”. Cikin kunya ta ce “Amin ya Allah”. Sai kuma ta kalli Momy jin tana cewa. “Wata nawa ne yanzu”. Kai ta ɗan sunkuyar tare da cewa. “Wata uku ne ya shiga na huɗu”. Kai Momy ta jinjina. A wannan ranan haka Momy da Khausar suka yi yammacin suna hira. Da daddare bayan an idar da Sallar Isha'i Moddibo yazo ɗaukarta. Bayan Moddibo yazo suna hira Momy ta kalli Khausar tare da cewa. “Khausar kawo masa abinci”. Kai Khausar ta gyaɗa kana ta miƙe ta shiga kitchen ta kawo masa. Gabanshi ta zauna tare da matso da warmars ɗin. Tuƙeƙƙen tuwon shinkafa da miyar kase wanda yaji man shanu, da kifi haɗi da nama. A plate ta zuba masa mai ɗan yawa kana ta ajiye masa agabansa tare da sa kishi sassayan kunun ayan da Momy tayiwa su Didi cika cup ɗin tayi kana ta koma bisa kujerar. Gyara zamansa tare da cewa. “Toh saƙƙo muci”. Kai ta girgiza tare da shafa cikinta tace. “Um-um ai na ƙoshi”. Ɗan ware idanunsa yayi tare da faɗin. “Kin tabbatar?”. Cikin gaskiya da gaskiya tace. “Wallahi naci Yah Mu'allim”. Kai ya girgiza yana mai tsirawa cikinta idanu yace. “Ban yarda ba”. Raudat dake shigowa ta kallesa tare da cewa. “Wallahi taci da yawa Yah Moddibo Addah Khausy yau tunda tazo sai tuwo take ta ci”. Cikin mamaki ya kalleta tare da faɗin. “Da gaske?”. Daidai lokacin kuma Momy ta fito daga bedroom ɗin ta cikin shiri wanda da alamu Side ɗin Lamiɗo zata tafi, cikin yin ƙasa da Moddibo ya kalleta kana yace. “Momy wai dagaske taci abinci?”. Murmushi Momy tayi tare da gyaɗa masa kai tace. “Wuuuu ai Khausar yau ko Gara nan ya barta acin abinci ai daga safe zuwa yanzu taci abinci ya kai sau bakwai”. Cikin mamaki yace. “Ikon Allah Momy bata cin abinci a gida fa”. Momy na ƙoƙarin fita tace. “Aikam haka su Didi suka faɗa amma nan kam tana ciki inaga duk yunwar data tara take sauƙewa”. Cikin farin cikin daya kasa ɓoyewa yace. “Alhamdulillahi”. Bayan fitan Momy yafara cin abinci suna ɗan taɓa hira. Suna cikin hirar Momy ta dawowa zuwa wannan lokacin already Moddibo ya gana cin abincin har Khausar ta kwashe kayan kallon Khausar yayi tare da cewa. “Toh mu tafi dare yana yi momy zamu tafi dare yayi”. Ya ƙare maganar yana kallon Momy. Ɗan murmushi Momy tayi tare da faɗin. “Toh Allah ya bamu Alkhairi”. Kallon Khausar dake zaune yayi kana yace. “Minha mu tafi ko?”. Kallonsa tayi tare da faɗin. “Ba anan zan kwana ba?”. Yi yayi kamar bai jita ba sake langwaɓar da murya tayi cike da shagwaɓa tace. “Ayyah ka barni in kwana mana”. Still yi yayi kamar bai jita ba ya ma Mai da kallonsa kan Momy yace. “Momy zamu tafi dare yayi”. Kai Momy ta gyada tare da faɗin. “Allaj ya bamu Alkhairi ku gaida su Didi”. Cikin sauri da lumshe ido Khausar tace. “Dan Allah kabarni in kwana mana”. Juyawa yayi ya kalleta kana ya kalli Momy da tayi shiru alamar tana son ƴartata ta kwana. Har ga Allah baison barinta ta kwana amma ganin yanda Momy tayi shiru tana Murmushi yasa shi kallon Khausar data langwaɓar da kai da kuma yanda akace tana cin abinci yasa shi fesar da numfashi tare da faɗin. “Shikenan zo muje ki rakani”. Da sauri ta ɗan ware idanunta tace. “Kenan ka barni in kwana?”. Kai ta gyaɗa tare da faɗin. “Eh ba damuwa amma muje in Baki saƙo amota”. Cike da farin ciki tace. “toh”. Kana ta miƙe tabi bayansa. Cikin tsananin jin daɗi momy ta rakasu da ido domin ta samu cikekkiyar gamsuwa akan mutumunci da kulawar Modibbo da iyayensa akan ɗiyar tata. Mazaunin Driver ya zauna yayin da ta zauna gefen mai zaman banza janyota jikinsa yayi kana ya ɗaura hannunsa akan cikinta tare da faɗin. “Minha bana son barinki ki kwana awani waje batare dani ba amma yanda kika nuna agaban Momy ba yanda zanyi”. Cikin sanyi tace “Kayi haƙuri Yah Mu'allim nayi kewar Momyne”. Cikin lumshe idanu yace. “Shikenan ba komai”. Ya ƙarashe maganar yana ɗaura hannunsa akan cikinta ahankali tace. “Kayi haƙuri ”. Kai ya girgiza tare da cewa. “Bakomai”. Cikinta yake shafawa kafin ya buɗe tafin hannunsa ya karanta _Ƙulhuwa³ Falaƙi³ Naasi³ Ayatulkursiyyu¹ Amanarrasulu ¹ Laƙadja'akum¹_ ya shafa mata cikinta tare da faɗin. “Toh Allah ya kare ki ya kare min Babyna saboda banason Maƙwabtakanki da Hajiya Bunayya tsoronta na keji akan abinda tace ta miki”. Kai ta girgiza tana sake lafewa jikinsa tace. “Bakomai in Sha Allahu ba abinda zai samemu tunfa addu'o'inka na tare damu”. Cikin sanyi yace. “Dan Allah Minha kada ki kwanta bakiyi alwala ba kuma kiyi addu'a Kinga Bama tare bare inyi miki”. Cikin shaƙar ƙamshin jikinsa tace. “In sha Allah zan yi kuma Momy nayi min yadda kake min”. Cikin jin gamsuwa yace. “Ayyah Mommy Allah ya bar mana su ”. Amin. tace tana shafa sajenshi. Bayan sun sake taɓa hira ya rakata har ƙofan Falon Momy sai da ta shiga kana ta juya ya koma. Ita kuwa Momy hannun Khausar ta kalla. Ummmmm tace saboda ganin ba wani saƙo kawai so yake ya kebe da matarsa fahimta haka ya sata mgnar. “Uhmmm kaddai in shiga haƙƙinshi shi da matarsa”. Sai kuma ta kalli Khausar dake matsar da Raudat gefe tare da kwantawa kusa da Momy tana cewa. “Yau dai ke zaki koma gefe ni zan kwanta kusa da Mommy na”. Murmushi Momy tayi tare da cewa. “Je kiyi alwala tukun”. Toh tace kana taje tayi alwala kana tazo ta kwanta nan sukayi ta hira. Washe gari bayan an idar da Sallar Asbah duk su Abualeey sun koma gida. Moddibo kuwa karatun ƙur'ani ya fara daga bisani yayi Azkhar. Takwas dai ya miƙe ya nufi gida. Har ya nufi bedroom ɗinda sai kuma ya fasa key ɗin motarsq dake kan Dinnin table ta ɗauka, kana ya fito kai tsaye mota ya shiga. Tare da nufan gidan Momy haka nan yake ji yayi mugun missing ɗin ta ji yake kamar ya ɗauki wasu kwanaki bai ji ɗumin baby nai ba. Yana Parking motar aharabar gidan ya hango Haiydar da Bashir wanda yanzu ya dawo gidan da kwana saboda baƙin da suka cika gidansu. Suna ganinsa suka isa wajensa tare da cewa. “Yah Moddibo Barka da safiya”. Cikin sakin fuska yace. “Yawwa Haiydar Barka dai”. Su Haiydar ne sukayi nasa jagora zuwa Falon Lamiɗo bayan sun gaisa Lamiɗo yace. “Nima yanzu nake shirin zuwa wajensu Abualeey”. Anutse Moddibo ya ɗan sunkuyar da kansa ƙasa tare da cewa “Ayyah ai suna na tare da Abban Jameel ma da Malam Ahmad”. Kai Lamiɗo ya gyaɗa tare da kallon su Haiydar kana yace. “Ku isa dashi”. Kai suka gyaɗa tare da fita kana ya miƙe yabi bayansu. Dai-dai lokacin kuma Momy na kitchen. Yayin da Khausar ke kwance kan 3sitter. Suna isa bakin Falon Haiydar ya kalli Moddibo tare da faɗin. “Yah Moddibo ka shiga ”. Kai ya gyaɗa kana yace . “Ok”. Sai kuma ya kalli Bashir tare da cewa. “Ina zakujo”. Cikin shaƙuwa Bashir yace. “Adda Asma'u ce ta matsa mana da kira wai muje mu amso mata ɗinkunanta”. Kai jinjina musu, daga nan ya nufi cikin ɗakin. Kana suka juya da alamu aikan zasu tafi. Ahankali Moddibo ya shiga Falon bakinsa ɗauke da sallama. A hankali ya lumshe idanunsa kana ya buɗesu sabida hango Khausar kwance bisa 3 sitter. Falon shiru ba kowa sai sassayan ƙamshi da sautin TV can ƙasa da ake addu'o'in azkar. A hankali idanunsa suka suke yawo a kanta tana bacci cikin kwanciyar hankali wanda ga duk kan alamu tana jin dadin bacci.. Sai kuma plate dake gabanta da cup wanda ke da guntun tea a ciki sai plate ɗin dake da alamun indomei ne taci a ciki kafin tayi baccin. Anutse ya ƙara sa tsakiyar Falon tare da zama agefenta daga ƙasa ahankali ya ɗaura hannunsa dai-dai kan fuskarsa kana yasa babban yatsansa kan gashin girarta ya kwantar. Ahankali ta fara jin alamunsa akusa da ita yayin da take zuƙan ƙamshinsa ahankali ta buɗe ido ta kallesa fuskar ya shafa cikin wata sanyayyar murya yace. “Barka da safiya me kyau ko Babu kwalliya”. Idanunta ta sake lumshe jin yanda sautin muryansa ya ratsa ainihin ƙoƙon zuciyarta. Moddibo kuwa ahankali ya kamo tafin hannunta tare da ɗaurawa asajensa kana ya motsa laɓɓansa tare da cewa. “Na kasa juriya rai kin ka kwana tun jiya”. Da wani irin sauri Khausar ta damƙe hannunsa dake cikin nata jin wani irin nutsuwa da farin ciki. cikin nutsuwa da zaƙin muryansa ya cigaba da faɗin. “Ko rufe ido nayi kece kaɗai nake gaaaani kin wadaci zuciyata ba wacce zata rarrafo”. Hannunsa ya mayar kan lips ɗin ta yana shafawa ya cigaba da cewa. “Tattalinki zan kamar ya ƙwai”. Cikin jin daɗi ta matso da kanta ta ɗaura asaman tafin hannunsa cikin tarin ƙaunarta ya kashe mata ido ɗaya tare da cewa. “Duk abinda kin kaso akwai, babu wacce zata ji da kai gareni dan ni ina da Gimbiya”. Da hannu ta nuna kanta alamar Ni ya gyaɗa mata kai yana shafa sumar kanta yace. “In kiraki Layla ne ko Majnuniya”. Ahankali ta ɗan mike tana jin wani irin farin ciki da nutsuwa yayin da wani irin ƙaunarsa ke fusganta ganin yanda ta kwanto jikinsa ya sanya shi kuma ahankali ya janyota tare da rungumeta tare da man.... By *GARKUWAR MARUBUTA* Tallah !! Tallah !! Shahararriyar Marubuciyar nan Ikilima Adam (kyauta daga Allah) wacce ta nishadantar daku a littafin ta mai suna *Kanwata* *kaikajawa kanka , *Rai daya janzaki*. Yau na sake dawowa domin Domin tallata muku Littafaina mai Suna *(RUDANI )* Da kuma *Makauniyar Shari'a* littafine mai kunshe da Butulci , cin amana ,zagon Kasa , soyayya irin ta gani kasheni , aminci da saura n su basai n'a cika Ku da surutu ba Hausawa sukace Gani yakori ji. Karku Manta *Makauniyar Shari'a* sabon littafi ne mai bibiyar Ma'anar sunan sa. Ya zarce duk littafai na , na baya. RUDANI littafine mai cike da Rudani da ban Al'ajabi , duk wacce kika fi buƙata zaki biya kudin sa Naira ɗari biyar kacal. Farashin kowannen su Naira Dari biyar ne 500 kacal Domin Karin bayani Ku tuntubeni a lambata kamar haka (09069080725 ko Kuma + 22953726162 ) wacce Bata shirya Siya ba kada mu batawa juna lokaci. Domin aikawa da kudi kai tsaye . 3115484026 ikilima Adam first bank Turo shaidar biya akan wannan 09069080725 sai najiku. Ahankali ya shaƙi ƙamashin jikinta tare da kallon plate da cup dake gabanta wanda da alama akwai abinda taci kafin ta bin ba ba kwanta. A dai-dai lokacin kuma Momy ta fito daga Kitchen idanunta suka sauƙa akan Moddibo dake zaune a hannun kujeran Khausar na zaune gefensa ta manna kanta da kafaɗarsa yayin da hannunsa ɗaya ke bayanta yana shafawa ganin haka yasa Momy saurin komawa kitchen. Ahankali Moddibo ya ɗago kansa tare da kallon ƙofar Falon jin sautin muryan da ko agigin bacci ya farka zai gane ta muryan Hajja Nana. Khausar kuwa cikin yanayin baccin da take ji ta buɗe idanunta ta kalli Hajja Nana sai kuma ta maida idanunta kan Moddibo ahankali ta sake maida idanunta kan Hajja Nana tare da cewa. “Da sassafen nan?Wannan wani irin sammako kika yi?”. Cikin sauri Hajja Nana ta kallesu tare da faɗin. “Toh ƴar nema wato karota ma kike yi?,Ni ina nan tunda kuka zo na gaza bacci ina ta begenki ina son ganin ki shiyasa ana fitowa masallaci nace wa Baffa Liman da Abba su kawoni amma shine kike cewa nayi sammako toh ai ba gidanki naje ba sai ki bari idan gidanki naje kiyi min iyaka da zuwa”. Murmushi Moddibo yayi kana yace. “Toh ki zauna mana kina tsaye”. Kai ta gyaɗa tare da ƙarasawa tsakiyar falon madadin ta zauna kan kushin sai ta zame ƙasa ta zauna tare da kamo ƙafafuwan Khausar ta fara jan yatsun sai kuma ta maida idanunta kan cikinta cikin mamaki ta riƙe haɓa tare da faɗin. “Ohhh Allah mai iko, Allah mai kyauta da daɗi”. Sai kuma ta maida kallonta kan Moddibo. Moddibo kuwa kansa ya ɗan jujjuya kana ya juya ƙwayar idanunsa sai kuma ya sanya hannunsa na dama ya shafa sajensa ya fahimci kallon cikin Khausar yasa take yi masa kallon irin sannu. Jarabebbe mayatacce har ka ɗirka mata ciki? fahimtar hakan yasa ya kauda kansa. Hajja Nana kam ganin yanda ya jujjuya idanunsa yasa ta jinjina kai tare da faɗin. “Hmmm Allah Ubangiji ya shirye ka ke kuma Allah ya sauƙeki lafiya”. Cike da kunya Khausar ta sake manna kanta da kafaɗan Moddibo kana ta motsa laɓɓanta ta furta. “Ameen”. Cikin ɗan ɗaga sautin murya Moddibo yace. “Amin Amin Ameen ya Allah, Allah ya amsa addu'ar ki mun gode da addu'a”. Kallonsa tayi tana mamakin yanda zamani ya sauya sukam a zamaninsu ko kusa da makamancin wannan ba'a yi ga yadda ya wani ƙwaƙumeta a farkon surka. Momy dake kitchen kuwa jiyo kaman muryan Hajja Nana yasa ta leƙo. Ganin tabbas Hajja Nana ce yasa cikin sauri ta fito tare da cewa. “A'a Hajja Nana, dama naji kamar Muryar ki na dan kasa kunne ashe dai ke ɗin ce”. Murmushi Hajja Nana tayi kana tace. “Wallahi fa tun randa mukayi waya kika cemin tazo nake ta son zuwa washe garin ranan kuma Mashin ɗin Abba ya samu matsala shine malam Liman yace na bari sai yasa mai a mota kafin muzo, tunda zai zo ya marabci su Abualeey yanzu ma tare muke suna falo da Lamiɗo”. Kai Momy ta gyada tare da faɗin. “Kai Masha Allah sannun ku da zuwa. Ahankali Moddibo ya juya da naiyyar gaisheta Sai ya ga har ta shige kitchen Momy kuwa already ta gama haɗa breakfast Sultan Cheaps ta soya wanda yaji Vegetables da naman rago mai laushi sai kuma Ƙosai data soya wanda keta tururi wanda Khausar ce tace tana so sai kuma Koko wanda duk zaɓin Khausar ne sai kuma tea dake ƙamshin Kanunfari, Citta Na'a'na'a ta fito dasu. Anutse. Moddibo ya sunkuyar da kansa kana yace. “Momy Barka da safiya". Cike da kulawa tace. “Barka dai Moddibo ka iso?”. Kai ya gyaɗa tare da faɗin. “Eh Momy ina kwana”. “Lafiya lau Alhamdulillah ya gida”. Kallonta ta mayar kan Khausar tace. “Ki tashi ki samu ku abinci kuci”. Juyawa Khausar tayi tare da kallon Momy kana tace. “Momy kinyi min ƙosan?”. Kai Momy ta gyaɗa cike da tarin ƙaunarta tace. “Nayi miki mana ai dole na inyi miki”. Hajja Nana dake cigaba da matsawa Khausar Kafa tayi dariya tare da faɗin. “Aikam dole kiyi mata naga abin na musamman ne”. Baki Khausar ta ɗan tura tare da hararan Hajja Nana kana ta ɗan janye jikinta daga na Moddibo wanda shi har ga Allah yama manta Momy na wajen jin ta ɗan matsa ne yasa ya kalleta. Ganin yana kallonta yasa ta juya mishi ido alamar yaga Momy na nan. Fahimtar hakan yasa ya gyara zama sai kuma ya zame ya zauna akan tattausan Carpet ɗin ya zamana suna fuskantar juna yayin da Hajja Nana ke gefensu. Kulan farkon ta jawo ta buɗe idanunta suka sauƙa akan ƙosan dake zuba wani irin tururi da ƙamshi ajiyar zuciya mai sanyi ta sauƙe irin yanda duk wata mai ciki keji asanda ta samu abinda take so. Flaks din dake gefe ta jawo ta buɗe sai taga tea. Fuska ta kwaɓe kamar za tayi kuka tace. “Momy kunun fa?”. Momy na ƙoƙarin janyo Flaks din gabanta tace. “Gashi nan ki buɗe mana ki gani ke kina da ci da zuci”. Ɗan Murmushi tayi kana ta buɗe tare da cewa. “Kai Momy Ubangiji Allah yabar min ke Allah ya miki Albarka Ubangiji ya miki sakayya da gidan Aljanna”. Murmushi momy tayi tare da faɗin. “Ameen ya Allah Mamana”. Murmushi Hajja Nana dake gefe tayi kana ta kalli Khausar sai kuma ta kalli Momy ahankali tace. “Ubangiji Allah ya rabaku lafiya”. Cikin sanyi Khausar tace. “Ameen”. Moddibo kuwa fuskarsa ɗauke da murmushi ya gyara zama tare da cewa. “Ameen ya Allah aini ina ga yau tukuici na musamman zan banki tunda kika zo kike mana addu'a da fatan Alkhairi ”. Baki Hajja Nana ta taɓe tare da cewa. “Allah yasa dagaske kake”. Cikin tabbatar wa yace. “Dagaske nake mana ai ina ga ke tare zamu tafi dake kiyi ta mana addu'ar nan sannan kiyi ta kula mana da ita”. Ɗan zare idanu Hajja Nana tayi kana ta hararesa tace. “Kunyi ƙarya nikam bazan zama mai aikin kuba kuda gacan innare kuna tare da ita ai magana ta ƙare duk kular da kuke buƙata zaku samu”. Kai ta jinjina kana tayi Murmushi tare da faɗin. “Aikam itama munzo dasu jiya ma take cewa tana son zuwa wajen ki sai Khausar ke cewa ai kema zaki zo shiyasa bata jeba”. Ɗan gyara zama Hajja Nana tayi tare da faɗin. “Aikam toh shikenan”. Khausar kuwa ƙosai ta zuba kusan guda goma kana ta zuba Kokan sai kuma ta zuba wa Moddibo Sultan Cheaps da Perpe Chicken mug ta ɗauka ta haɗa masa tea mai kauri. Hajja Nana ma ƙosan Khausar ta zuba mata tana kallon ƙosan da yayi kyau a ido ta kalli Momy tace. “Ƙosan ya isa haka, asamin shayi sai ahaɗa min da biredi”. Kai Momy ta gyaɗa kana ta miƙe ta ɗauko Bread Mai yanka-yanka Karɓa Hajja Nana tayi ta shiga haɗa breading, ƙosai da tea tana sha. Khausar kuwa Ƙosai da Kokon ta shiga sha cikin tsananin mararin abin. Ahankali ta gutsiri Ƙosan da cikin tsakiyarsa ke ɗauke da diddigin nama kana ta kuma kurɓan kokon daya sha kayan ƙamshi yawun bakinta sai tsinkewa yake saboda yanda ya mata masifar daɗi. Moddibo kam cike da mamaki yake kallon yanda Khausar ke cin ƙosai da Koko tsakaninta da Allah. Hajja Nana dake kai biredi da Ƙosai baki ta kalli Moddibo daya zubawa Khausar idanu yana cew. “Ni mamaki nake bata cin abinci fa agida”. Murmushi Hajja Nana tayi tana kallon yanda Khausar ke shan Koko tsakaninta da Allah tace. “Ai dama haka wani yake in dai yana da ciki baici agidansa amma da zaran yaje unguwa zai ci abinci”. Kansa ya girgiza tare da cewa. “To ai can ko munje gidan Lalla Khadijah bata cin abinci amma kinga tunda muka zo nan cin abinci fa takeyi”. Momy dake fita zata kaiwa Abba da Man Liman nasu tayi Murmushi tare da faɗin. “Sosai ma kam tunda aka zo nan abinci take ci babu kama hannun yaro taci ta ƙara ɗayan daren ma munyi hira mun gama tace min yunwa take ji sai da naje na dama mata Quaker oats tasha kafin tayi bacci”. Cike da farin Moddibo ke sakin murmushi yana kallon Khausar dake ɗan Cunno baki gaba Momy kuwa idanunta akan Hajja Nana ta cigaba da cewa. “Sannan da safe kafin ta kwanta plate da kuka zo kuka samu shima indomei taci tasha tea kafin ta kwanta tayi bacci anan gashi yanzu ma tana ta ɗurawa”. Langwaɓar da kai Khausar tayi tare da faɗin. “Toh Momy yunwa nake ji na daɗe bana cin abinci fa”. Dariya Momy tayi kana tace. “Keee dama haka kike da cin abinci nayi mamaki ma da akace wai ciki ya hanaki cin abinci. Don banyi tunanin akwai abinda zai hana ki cin abinci ba, tunda ke ciwo ma baya hana ki cin abinci”. Kanta ta sunkuyar ƙasa ta cigaba da cin ƙosanta kallonta Moddibo yayi ganin ta gama cinye duk ƙosan hannu tasa ta sake janyo kular ɗan ware idanunsa yayi tare da faɗin. “Minha bazai Miki yawa ba?”. Kallonsa tayi sai kuma ta girgiza kai tace. “Um-um kaɗan zan ƙara naji cikina ya ƙoshi amma bakina bai gaji dashi ba”. Yana rufe kulan yace. “Toh ki bari sai anjima”. Marairaice fuska tayi ganin haka yasa Momy cewa. “Ki bari na rage Miki ƙullu a fridge idan kina so anjima zan sake soya miki ”. Gyatsa tayi kana ta gyaɗa kai tare da faɗin. “Toh shikenan”. Ta ida maganar tana jingina bayanta da jikin kujera. Ahankali Moddibo ya matsa kusa da kujeran da take ya ɗan jawota jikinsa tare da cewa. “Zo, Zo zonan kada ki kwanta, ki ɗan zauna tukun mu samu abincin yabi jikinki”. Ya faɗa yana manna kanta da kafaɗarsa yayin da hannunsa ɗaya ke kan cikinta yana shafawa shi kuma yana cigaba da cin abinci da hannunsa na dama. Ahaka suka gama cin abinci suna taɓa hira jefi-jefi. Suna gama cin abinci Momy ta shigo idanunta akan Khausar tace. “Toh tashi ki tattare wurin”. Kai ta gyaɗa tare da faɗin. “Toh”. Kana ta yunƙura zata miƙe. Ahankali Moddibo ya kalli Momy kana yace. “Momy bari na tattare”. Ɗan ware idanu Momy tayi kana tace. “Ta isa tana zaune ka tattare mata kwanika”. Cikin sanyi yace. “Momy toh ta gaji ne kuma ta cika cikinta da yawa bata son motsi”. Kai Momy ta girgiza tare da faɗin. “Aikuwa dole tayi motsi maza tashi ki tattare su”. Ta ƙare maganar tana kallon Khausar. Hajja Nana dake kallonsu ta ɗan taɓe baki tace. “Kai dai kai dai kam wannan akwai ka da tsirfa iri-iri yo in Mai ciki bata motsa jiki ba mai za tayi!? Ko kaine zakayi mata naƙudar”. Ɗan hararan Hajja Nana Khausar tayi sai kuma ta kalli Momy tare da cewa. “Nima fa bance yayi ba shi yace zaiyi”. Ta ƙarashe maganar tana kwashe kwanukan ta kai kitchen kana ta dawo ta zauna bayan ta dawo sun zauna Momy suka gaisa da Hajja Nana bayan sun gaisa suna cigaba da hira. Asiya ta shigo cikin sassarfa kamar an jefota cikin yanayin tashin hankali tace. “Momy dan Allah kizo kiga Ummana baki ɗaya yau tunda gari ya waye atsaye take bata zauna ba kona minti ɗaya fa gaba ɗaya yau jikinta ya tashi!”. Da damuwa Momy ta miƙe cikin sauri tabi bayan Asiya suka nufi Side ɗin Hajiya Bunayya. Khausar kam ahankali ta juya ta kalli Hajja Nana itama Hajja Nana kallonta tayi sai kuma ta juya ta kalli Moddibo cikin sanyi tace. “Yah Mu'allim nace maka batun jikin Umma da Amina ayi musu addu'a sannan ka turo Dr Jameel yazo ya duba su amma Yah Mu'allim har yanzu baka ce komai akai ba”. Ahankali Moddibo ya dafe kansa da hannunsa na hagu yace. “Wallahi na manta, koyie haƙuri mantawa na keyi Minha”. Kamar za tayi kuka tace. “Yanzu fa kaji abinda Asiya tace”. Hajja Nana da batasan meke faruwa ba ta kalli Khausar tare da cewa. “Meke damunta?”. Cikin rauni Khausar tayi ƙasa da kanta kana ta kwashe labarin duk yanda ta faɗawa Moddibo ta faɗawa Hajja Nana. Ajiyar zuciya Hajja Nana ta sauƙe tare da jinjina kanta tace. “Ai dama haka duniya take idan kace tukunyar wani bazai tafasa ba naka ko ɗumi bazai yiba arayuwa ka taka ahankali kada ka shiga hurumin da bana kaba duk lokacin daka shiga hurumin da bana kaba sai ka samu abinda zai shiga huruminka”. Araunane Khausar ta risinar da kanta Hajja Nana kuwa cikin jimami ta cigaba da faɗin. “Ya hanaka zaune ya hana ka tsaye yanzu wa gari ya waya ita wancan ta haukace ƴarta ta zama mai wari ita gata nan ƴarta ta zama wata halitta daban gashi ita kuma yanzu ƴarta tazo tana cewa tunda gari ya waye bata zauna ba ta isa ta zauna tsutsotsi na cinta”. Ahankali Khausar ta rausayar da kanta hawaye na kwaranyowa daga idanunta tace. “Hajja Nana Ni tausayi suke bani musamman Amina tana bani tausayi gaba ɗaya sai kinga yanda ta dawo ita ma Umman na ban tausayi bata isa ta zauna bafa Hajja Nana wlh ko jiya data shigo nan mu gaisa tsutsotsin har bin ƙafarta suke yi sai in taji kiga tana ta buge-bugen ƙafart kamar itama so suke su haukatata gaba ɗaya ”. Cikin sauƙe numfashi Hajja Nana ta gyara zama tare da cewa. “Dama haka duniya take”. Still idanunta na zubda hawaye ta kalli Moddibo tare da faɗin. “Ni dai ina so a samar mata magani ayi mata addu'a ane ma mata sauƙi awajen Allah”. Acan Side ɗin Hajiya Bunayya kuwa Momy na shiga ta sameta atsaye sai bubbuga ƙafa take saboda yanda tsutsotsin ke cinta yayin da Amina ke gefenta tana zazzaro harshenta waje. Da sauri Momy ta ƙarasa wajenta ta riƙe hannunta kana tace. “Yaya ki zauna mana”. Kai ta girgiza cikin tarin damuwa tace. “Ina Momyn Khausar bazan iya zamaba idan na zauna ji nake har cikin hanjina tsutsotsin suke ci suna gigitani na rasa yanda zanyi na cutar dake arayuwa gashi nima yanzu na samu abinda yake cutar dani na rasa yanda zanyi a rayuwata”. Cike da tarin tausayinta Momy ta girgiza kai tare da faɗin. “Bakomai in sha Allah zaki samu lafiya”. Kai ta girgiza tana cigaba da buga ƙafarta kana tace. “A'a nikam nasan na nemowa kaina abinda yafi ƙarfina Momyn Khausar ki yafe min ki cewa Khausar ta yafe min”. Cikin sauri momy ta juya tare da faɗin. “Ki kwantar da hankalinki Yaya bari naje na kira Lamiɗo yazo ya kai ki asibiti ”. Ta ida maganar tare da nufar Side ɗin Lamiɗo. Cikin kiɗima tace. “Wallahi Lamiɗo Yaya ce babu lafiya gaba ɗaya ta kasa zaune ta kasa tsaye ta kiɗime ta gigice ga Amina ma ita ma baki ɗaya yau jikinta nata abin ya sake motsa wa”. Anutse Lamiɗo ya juya ya kalleta kana yace. “Hmmm shine baki ɗaya kika gigice haka?, Mutanen dake suka cutar Sakayyah ce ta sauƙa akan su shine zaki gigice haka?”. Kai ta girgiza kana tace. “Nikam basu cutar dani ba kuma koda sun cutar dani na yafe musu Duniya da lahira”. Gyaran murya Man Liman yayi tare da cewa. “Wayene ba lafiya?”. Zama Momy tayi muryanta ɗauke da damuwa tace. “Uwar gidata ce babu lafiya Baffa Liman jinyan kuma ya kiɗima mu”. Kai ya jinjina yace. “Toh kunje asibiti ne?”. Kai ta gyaɗa tare da cewa. “Munje asibiti. Likitocin da kansu sunce bana asibitinba ne na gidane sai kaga yarinyar mijin da aka Aura mata ne bisa duk kan alamu tsafi yayi da ita ita kuma Yayan dai baza ka tantance ba”. Zama Lamiɗo ya gyara kana yace. “Ki daina cewa ba za'a tantance ba ki fito kice sihiri tayi Miki keda Khausar ya dawo kanta haka zaki faɗa masa ki fito fili ki faɗa masa abinda ta miki Saboda ko baki faɗa ba Allah ya sani kuma taga Sakayyar abinda ta aikata”. Kai Momy ke girgiza masa shikam cikin tsanar Muguwar ɗabi'ar Hajiya Bunayya ya cigaba da cewa. “Ita kuma Amina dama ai ƙulle ƙulle sukayi Ni kaina tsoron Al'amarin Naseer nake yi suka nuna dole-dole sai Naseer ya auri Amina yaje yayi tsafi da ita ya dawo da ita me zance musu su suka jawa kansu jiki magayi. Ai dama sai dana ce duk abinda ya faru babu Ni aciki ba hannuna bare ƙafata aciki”. Cike da nutsuwa Man Liman ya kalli lamiɗo tare da faɗin. “A'a Lamiɗo baza ayi haka ba ai ita rayuwa rai da lafiya ita ake bibiya ake duban Lamarinsu kuma komai lalacewan Amina jinin kace tsatsonka ce kana Hajiya Bunayya komai lalacewan ta Matarka ce Uwar ƴaƴan kace”. Da sauri ya girgiza kai yace. “Uwar ƴaƴana ne babu yanda na iya amma Ni na saketa na saki Hajiya Bunayya tun wata ɗaya daya wuce Ni yanzu babu alaƙa tsakanina da ita na barta dai ta sauna a gida nane albarkacin Asiya da Sulaiman, taje can rayuwarta da ban rayuwata da ban”. Mommy kam kallonsa take cike da matsanancin mamaki jin cewa ya saki Hajiya Bunayya ko kaɗan batayi farin cikin jin haka ba sai ma damuwarta ɗaya karu. Man Liman kuwa cike da nutsuwa yace. “Ai baza ayi haka ba yanzu idan babu matsala kayi min jagora muje in gansu Babu abinda yafi ƙarfin Ubangiji zanyi musu abinda Allah Ubangiji ya sanar dani”. Kai Lamiɗo ya girgiza kana yace. “Baffa Liman ka barsu baka san su bane” Cikin rauni Momy ta kallesa kana tace. “Dan Allah Lamiɗo kayi haƙuri ka taushi zuciyarka”. Ahankali Lamiɗo ya ɗago ya kalleta kana ta girgiza kai ganin yanda ta tashi hankalinta yace. “Kina jifa da bakinta tace ita tayi sihiri ta kashe Ramadan ”. Cikin sauri Momy tace. “Innalillahi wa'inna alaihi raji'un yanzu kai Lamiɗo sai ka yarda ita tayi sihiri ta kashe Ramadan?”. Kai ya gyaɗa tare da faɗin. “Ehem ita ta faɗa da bakinta ai ”. Cikin sauƙe numfashi ta kalli Man Liman ta kalli Lamiɗo tace. “Amma ka manta tun lokacin da Ramadan yayi accident an gaya mana cewa yana da brein Cancer tun lokacin daya karye ka manta cewa Likita ya faɗa mana kuma ko kai kanka kasan cewa ciwon kan da Ramadan yayi dare ɗayane sannan kuma an tabbatar mana da cewa ciwon ne ya kashe sa”. Kai Abba dake gefe ya jinjina Momy kuwa cikin rauni ta cigaba da faɗin. “Ko Sihiri da tace tayi Ni banyi Imani Sihirinta da tayi shi ya kashe min ɗana ba imma shine ya kashesa tsakaninta da Ubangijinta kuma ko cikina da take cewa ita tayi sihiri ya zube wallahi bata isa tayi Sihiri cikina ya zube ba face dama Allah ya ƙadarta waɗanan cikin bazan haifesu su taka doron ƙasa ba, shine kaɗai amma Ni bata isa ta kashe min ɗa ba bata isa zubar min da ciki ba wa'adin sa ne yayi”. Cikin sanyi ta ƙare maganar tana mai zubda hawaye ta cigaba da cewa. “Kuma ai ita in tayi zalunci mu bai kamata mu saka mata da zaluncin ba sai mu barta da Allah shi yasa Sakayyar da zaiyi mana”. Jikin Lamiɗo ne yayi sanyi jin abinda ta faɗa sai kuma ya kalli Man Liman dake cewa. “Kayi haƙuri muje mu dubata”. Ahankali Yah Abba ya gyara zamansa tare dasa baki acikin tattaunawar su yace. “Ayyah Lamiɗo ayi haƙuri adubasu ai rai da lafiya ake dubawa”. Kai ya gyada tare da cewa. “Shikenan”. Momy ce ta fara miƙewa ta fita Lamiɗo na biye da ita sai kuma Man Liman da Yah Abba Abaya. Suna shiga falon Hajiya Bunayya suka sameta atsaye sai bubbuga ƙafanta take tana tsalle ga ƴan mili-milin tsutsotsin nan na bin ƙafafunta yayin da Amina ke kwance kan 3sitter tana karkata kanta tare da zaro harshenta Man Liman na ganinta yace. “Innalillahi wa'inna alaihi raji'un”. Juyawa yayi ya kalli Hajiya Bunayya kana ya kalli Amina sai kuma ya sake juyawa ya kalli Momy tare da faɗin. “Momyn Khausar akwai Zam-zam?”. Kai ta gyaɗa tace. “Eh akwai”. Ajiyar zuciya ya sauƙe tare da faɗin. “Toh ki temako min dashi”. Da sauri tace. “Toh”. Kana cikin hanzari taje ta dauko Zam-zam Babban gora ta kawo karɓa yayi kana yace. “Allah yasa kuna da ganyen Magarya ko ɗanye ko bushesh-she amma idan akwai ɗanye anfi buƙatar shi”. Ajiyar zuciya Momy ta sauke kana tace. “Alhamdulillah akwai ɗanye abayan window na adan kwai bishiyarsa”. Cikin sauke numfashi yace. “Toh Alhamdulillah aje atsinko akawo min”. Cikin sauri ta juya taje ta tsinko ganyen Magarya ta kawo masa tana kawowa ya karɓa kallon Asiya dake kuka yayi kana yace. “Asiya idan akwai sabon roba mai haske ki kawo min”. Cikin sauri tace. “Toh”. Kana ta shiga kitchen ta ɗauko roba mai ɗan girma karɓa yayi yasa rabin Zam-zam ɗin aciki zama yayi ya Tofa Ayatul Shifaa gaba ɗaya aciki idan ya gama tofawa yasa ganyen Magarya guda bakwai aciki kallon Asiya yayi yace ta kawo masa karamin kofi cikin minti ɗaya ta kawo kofin ruwan addu'ar ya ɗebo ya bawa Amina yace. “Karɓi kishi”. Akarkace Amina ta miƙe tare da kauda kai gefe. Cikin tausasa murya ya sake cewa. “Karɓi kisha”. Still juyawa tayi alamar bazata shaba. Kallon Lamiɗo Man Liman yayi tare da cewa. ”A danneta Abata tasha”. Cikin takaici Lamiɗo ya girgiza kai kana yace. “Ta karɓa tasha sai adanneta ai jiki magayi lafiyarta ne ko lafiyanmu”. Man Liman na gyara alkyabbarsa yace. “Ayi haƙuri Abata ai sihirin da aka yi mata ne an haɗa mai tafiya da siffar maciji bayin kanta bane bazata sha ɗinba”. Cikin rauni Asiya ta kalli Lamiɗo tace. “Ayyah Abba don Allah Abata ”. Ta ƙare maganar tare da karban kofin ta matsa kusa da Amina. Amina na ƙoƙarin ture kofin Lamiɗo yayi saurin kama hannayenta kana ya rike kanta Asiya ta ɗura mata ruwan Tofi da ganyen Magaryan tasha mai ɗan yawa amma sauran ya zube. Ahankali ta fara yin gyatsa lokaci ɗaya jikinta ya saki ta koma ta kwanta kan kujeran atake bacci ya ɗauke ta. Tana yin Bacci Man Liman ya sauƙe ajiyar zuciya yace. “Alhamdulillah tunda har tayi bacci in Allah yaso ya yarda zata rabu da abinda ke tare da ita amma wannan yaron da kuka Aura mata ya cika taƙadirin Jahili makirin mutum mushirki”. Kai Lamiɗo ya girgiza tare kana yace. “Su suka siyawa kansu”. Cikin kuka da nadama Hajiya Bunayya ta durƙusa gaban Man Liman tace. “Dan Allah nima ataimaka min mana abani abinda zansha inji sauƙi atemaka min”. Kai Man Liman ya gyada yace. “Ba matsala in Sha Allahu”. Sai Kuma ya tsiyayi ruwan Zam-zam daban akofi yasa ganyen Magarya aciki yayi mata Tofi kana ya bata yace ta taune ganyen Magarya Zam-zam ɗin shi kai ta gyaɗa kana tayi kamar yanda yace tana gama yi taji kamar fitsari take ji cikin sauri ta nufi bedroom ɗin ta ta wuce Bathroom. Man Liman kuwa kallon Asiya yayi tare da cewa. “Idan ta farka wannan ruwan daya rage ta samu tayi wanka dashi awajen da babu najasa”. Kai Asiya ta gyaɗa tare da faɗin. “Toh In Sha Allahu”. Yana kallon Aminan dake bacci yace. “Kuma in sha Allah akwai tofin da zan mata amma da Zam-zam ɗin ne sai dai zai ɗauke Ni tsawon kwana biyu in sha Allah idan anyi shi in zamu zo daurin Auren su Jameelu zamu zo dashi da izinin Ubangiji zata samu sauki”. Kai Asiya ta gyaɗa kafin cikin sanyi tace “Umman mufa?”. Ɗan gyara tsayuwar sa yayi kana yace. “Toh bamu san mai Ubangiji zaiyi ba amma itama in sha Allah muna kyautata zaton Allah zai bata lafiya”. Cikin sanyi da ɗan jin nutsuwa tace. “Allah yasa mun gode”. Nan Lamiɗo da Man Liman da Yah Abba suka fita. Momy kuwa cikin jin sassauci tace. “Alhamdulillah Amina ta samu sauki”. Kai Asiya ta gyaɗa. Momy kuwa ganin Hajiya Bunayya ta tafi daki yasa tayi zaton sauki ta samu tana kallon Asiya tace. “Barin tafi ina da baƙi kinsan Hajja Nana nacan” Cikin ƙaunarta da sake jinjina kyawun halinta Asiya tace. “Toh Mun gode”. Lamiɗo Man Liman da Yah Abba kuwa Side ɗin Lamiɗo suka koma... Momy na shiga falon Moddibo ya mike kana yace. “Toh Momy Ni zan wuce”. Kai ta gyaɗa tare da cewa. “Toh mun gode”. Khausar kuwa cikin sanyi ta kallesa kana tace. “Dan Allah Yah Mu'allim kada ka manta Dr Jameel yazo ya duba Umma”. Kai ya gyaɗa kana yace. “In sha Allahu bazan manta ba Minha baza ki rakani bane”. Kanta ta langwaɓar tare da ƙyafta ƙwayar idanunta ciki nasa sai kuma ta daura hannunta na dama kan ƙafarta tace. “Ayyah kayi haƙuri baki ɗaya Ƙafafuna rawa suke”. Lallausan murmushi ya sakar mata tare da motsa laɓɓansa cikin ƙasa da murya yanda ita kaɗai zata ji yace. “Toh sai nazo da daddare”. Kallonsa tayi da sauri tace. “Me kuma za kazo yi da daddare?”. Yana ɗan lumshe Idanunsa cikin nata yace. “Bakyaso in kawo Dr Jameel ɗin ne?”. Ahankali tace. “Ina so mana”. Kai ya gyaɗa yana gyara tsayuwar sa yace. “Toh idan nazo kuma ki shirya zamu tafi tare”. Langwaɓar da kai tayi tare da faɗin. “Ayyah Yah Mu'allim ka barni in kwana mana”. Kai ya girgiza tare da faɗin. “Bazan iya ba dole fa yau zamu tafi muje mu kwana tare”. Sake langwaɓar da kai tayi tare da marairaice fuska tace. “Dan Allah Yah Mu'allim ”. Cikin sauri ya ɗan tsuke fuska yace. “Kada ma ki haɗani da Allah ki cuceni”. Shiru tayi ganin kallon da Momy ke mata me nuni da alamun gargaɗi. Shi kuwa Modibbo Hajja Nana ya kalla jin tana cewa. “Idan Allah ya kaimu gobe ko jibi in ba matsala zamu tafi jahar Gombe muje kaga asalin masarautar su Khausar kuna mahaifarta”. Cikin murmushi Khausar tace. “Gobe dai zaifi dan Allah Yan Mu'allim kace gobe”. Kai ya jinjina cike da jin yana son yaje yaga Masarautar su yace. “Allah ya kaimu goben in ya samu in kuma bai samuba sai jibi, za dai muje kafin ayi bikin”. Amin suka amsa kana shi kuma ya juya fita. Yana isa gida kai tsaye Side ɗin su Dr Jameel ya shiga nan yasa masu suna ta maganar abinda za'a yi kasancewar yau saura kwana huɗu ne ɗaurin Auren kasancewar yau ya kasance Litinin. Talata Laraba Alhamis juma'a za'a ɗaura Auren. Nan dai suka cigaba da hiransu. Acan gidansu Asma'u ma shirye shiryen biki ya kankama. Alhamdulillah washe gare suka tafi Gombe. Harda Dr Jameel da Lallai Khadijah da Rahma harda Didi da Innayi da Galadima suka je dan ya gabatar da masarautar su. Kwana su biyu suka dawo Gembilan. Alhamdulillah zuwa yanzu Amina ta fara samun sauyi dan yanzu ta daina zare harshenta. Hajia Bunayya kuwa abu kam sai gaba gaba. Samira Sani kuwa jin Amina ta samu sauƙine da yadda akayi yasa itama ta zo ta kokawa Momyn kuma Alhamdulillah yau dasuka dawo daga Gombe. Man Liman yayi mata tofi, ya bata ya bawa Amina. Alhamdulillah cikin kuɗirar Ubangiji kafin zuwa la'asar Samira ta fahimci zuban ruwan nan ya ragu sosai. Amina kuwa sosai itama mummurɗewa da jikinta keyi ya fara raguwa. Nan ya sake yi musu tofi cikin zam-zam ɗin na wasu keɓantattun ayoyi da sauri kamar haka. *Al-araf ayata 117, 118, 119, 120, 121 da kuma 122. Sai Suratul Yunus daga ayata 79, 80, 81, 82, Sai kuma suratul Ta-ha aya ta 65 66, 67, 68, 69, 70, Sai kuma suratul al-Kafurune gaba ɗayanta, da kuma suratul al-ikhlas dukanta sai suratul al-falaq itama dua da kuma suratul An-nas itama dukanta da forko zaki samu zam-zam ki zuba mai yawa a tsabtacecen mazubi ko roba ko kwarya, ki tabbatar zam-zam ɗin zai ishe ki sha da kuma yin wanka, sai zuba a robar kana kisa kanyen magariyar guda bakwai an fison ɗanye Amman busheshenma ba matsala zaki daka guda bakwai in ɗanyen nema ki daka bakwai, sai ki zuba a Zam-zam ɗin kana ki karanta ayoyin Alkur'ani mai tsarkin dana lissafa Miki da surorin ki ɗan motsashi zakiga ya ɗan buga kumfa sai ki ɗiba a cup wanda zakisha ki ƙoshi kuyi gyatsa, sai ki zauna bisa yaƙini da niyar Allah ya yaye Miki matsalarki ko wacce iri yace Sihiri, ko tsafi, Sammu, ko kambun baka, ko cutar da ba'a gane kantaba ko sharrin iska. Kisha koyi hamdala kana ki ɗauki sauran na cikin robar ki samu sarkakekken wurin da babu najasa kiyi niya da duk matsalarki kiyi wanka. Wlh da izinin Ubangiji zakiji sauƙi ki samu sauyi anaso na farko dai kiyishi da Zam-zam inda hali duk bayan wata shida ko shekara ɗaya kiyi kiyiwa yaranki da mijinki dan makarine mai girma in ba hali saboda tsadar da Zam-zam keyi in kinyi na forkon da Zam-zam to na biyu kiyi da ruwan sama na uku da duk ruwan da ya sauwaƙa gareki, inda hali ko yaushe da Zam-zam in ba hali ayi na forkon da Zam-zam in bai samuba ayi da ruwan sama na roƙon da na biyun da na ukun, kiyishi maƙo maƙo ko wata wata ana dai son duk bayan wata shida ko shekara ɗaya kiyi, yar uwa ko ɗanki, ƴarki mijinki ƙanwarki ƴaƴan yar uwa ki ko ɗan uwa duk inda kukaga yaro ko yarinya sun cika rashin ji gagara rawan kai gardama da alamun kwaucewa hanya kuyi masu yanada matuƙar fa'ida da falala, sadakace fisabilillahi idan kinji daɗinshi kiyi niya kiyiwa Mahaifiyata Fatima Dedde na ƙu'huwa ƙafa uku da fatan Allah ya jiƙanta ya kai haske da ni'ima Qabarinta. Ni kuma inada wata buƙata mai girma da falala da daraja a wurin Allah kuyi min addu'a kisa yaranki suyi min addu'a kice su roƙawa Aysha Aliyu Muhammad Garkuwa Allah ya biya mata buƙatarta akan alkhairi, ya raya mata ƴaƴanta Muhammad Jabeer da Maimuna Ikhram da Ibraahim ya shirye su ya basu ilimi mai amfani da albarka yasa su zama abin alfahari ga Musulunci da Musulmai mazan ya basu mata na gari da zuraya ɗaiyi ba, macen ya bata miji na gari da zuri'a ɗaiyiba, kana Allah ya bani wasu ƴaƴan masu albarka da nisan kwana tagwaye inyiwa Deddena takwara da Babana in samu Aliyu Haiydar da Fatima Khausar in samu auta A'isha takwarar kakata mafi soyuwa* Man Lima da Hajja Nana ma bayan sunyi sallar la'asar da Baffa Liman da Yah Abba suka kama hanyar komawa Jauro Yaya. Acan ɓangaren Hajiya Bunayya ma tunda tasha wannan ruwan tofin sai tsutsotsin suka yawaita fita yayin da suke cinta da gasken gaske sai dai tana shiga ruwan ɗumi zai lafa amma bazai wuce awa biyu zuwa uku ba zai sake dawowa haka tayi wannan yinin ranan zunibi da sakayyan aikinta na bibiyarta. Daddare bayan sallar Isha'i Moddibo ne da Dr Jameel zaune afalon Hajiya Bunayya tana zaune Sai murtsukuku take yi akan kujeran jin yanda tsutsotsin ke cinta yayin da Amina ke zaune gefenta bisa duk kan alamu Alhamdulillah ta fara samun sauƙi har nishinma duk ta daina . Anutse Dr Jameel ya kalli Hajiya Bunayya kana yace. “Akwai tests ɗin da za'a Miki. Sai kiyi ƙoƙari kije asibitu aduba ki acan”. Cikin sanyi tace . “Nagode Nagode Dr Jameel Allah ya saka da Alkhairi ”. Kai ya gyaɗa tare da cewa. “Bakomai”. Kana suka miƙe suka fita dai-dai lokacin kuma Dr Zakariyya da Asiya ne zaune amota suna hira fitowa su Dr Jameel ne yasa Asiya yiwa Dr Zakariyya sallama ta fita kana Dr Jameel ya shiga Motar. Moddibo kuwa bayan Khausar dake shiga Side ɗin Momy ya nufa yana shiga falon yaga ba kowa sai Raudat dake kallon Catoon yace. “Raudy ina Addah Khausy?”. Hankalinta na kan kallon tace. “Tana ɗakinta”. Kai ya gyaɗa tare da cewa. “Momy fa?”. Still idanunta na kan tv tace. “Tana gidan Ummin Jameel Yah Haiydar ya kaita”. Kai ya gyaɗa kana ya shiga ɗakin Khausar zaune ya sameta agaban Weldrop ɗin ta gabanta littafaine tana ta duddubawa. Da mamaki ta kallesa kana tace. “Yah Mu'allim har nan kuma?”. Kai ya gyaɗa kana yace. “Eh ai gidan mune”. Kai ta gyaɗa hannunta na kan littafin tace. “Eh nasani ai yanzu in Momy tazo ta same mufa?”. Murmushi yayi tare da shafa sajensa kana yace. “Eh dai-dai kenan idan Momy tazo ta ganni zata san ina buƙatar matata zata kora min ke mu tafi tun da ke yanzu kin iya gardama da taurin kai ”. Kanta ta langwaɓar tare da cewa. “Ayyah Yah Mu'allim ba gardama da taurin kai bane kaga idan mun koma kafin na sake ganin Momy fa zai daɗe ”. Yana gyara zamansa gefenta yace. “Amma Ni bakya jin tausayina tunda muka zo fa kike bari na ina rayuwa Ni kadai kamar Maraya Babu kowa kusa dani”. Kallonsa tayi tace. “Yah Mu'allim aima mun kusa komawa dai kayi haƙuri kwana nawa ya rage”. Ta ƙare maganar tana cigaba da dudduba littattafan sai kuma ta ajiyesu ta gefensa kallon yanda ta hargitsa Littattafan yayi kana yace. “Me kike nema?”. Tana cigaba da abinda take tace. “Wani littafi na nake nema?”. Da mamaki yace. “Littafi kuma?”. Kai ta gyaɗa tare da cewa. “Eh”. Kamar mai raɗa ya sake matsawa kusa da ita yace. “Toh me zakiyi dashi?”. Kanta na kan tulin littattafan tace. “Wani abu ne aciki?". Da mamaki yace. “Wani abu ne kuma aciki?,ki bari gobe sai ki duba”. Kai ta girgiza tare da faɗin. “Ina so ne in tabbatar yana nan ko baya nan saboda da nazo na samu Raudat tana wasa takarduna da jakar makarantana ta bubbuɗe min ban sani ba ko ta jefar min da littafin ”. Cikin mamakin yanda take neman littafin yace “Toh littafin na wani Subjects ne?”. Tana ɗan tura baki tace. “Um-um fa littafin bana karatu bane?”. Yana ɗan ƙara matsota yace. “Ikon Allah toh littafin na menene?”. Ya ƙare maganar yana dudduba littattafan data tutturo gefensa yayin da take sake zaro na cikin jakar ganin basu cikine yasa ta jawo durowan ƙasan Weldrop ɗin tare da cewa. ”Toh ban sani ba bari in duba ko suna cikin nan ne”. Dai-dai lokacin yaga wani note Book An rubuta *SPECIAL MAN* da manyan baƙi Aransa ya maimaita Special Man ahankali ya jawo littafin yana ɗan jujjuyawa Khausar kuwa baki ɗaya hankalin ta na cikin durowan Weldrop ɗin. Ahankali ya buɗe shafin farko na littafin. ga mamakinsa sai yaga Drawing ɗin hoton fuskarsa ne rauɗau ba abinda aka bari har sajensa. Cikin tarin wani irin mamaki al,ajabi da kuma kaɗuwa ya kalli gefen shafin. A gefen kuwa Drawing ɗin fuskarsa ne acikin aji hannunsa na kan Black board kamar yana rubutu cikin sauri ya kalli rubutun da akayi da kalo wanda akayi musu design yanda ya kasance na musamman haka sunansa ya kasance na Musamman _Aliyu Youseef Mohammed Mouley (Moddibo)_ da mamaki ya kalli inda aka rubuta sunansa anyi zanen ❤️ sai kuma ya maida idanunsa inda akayi Drawing ɗin fuskarsa yaga date and time ɗin da akayi rubutun Drawings ɗin. Idanunsa ya jujjuya ya kalleta amma baki ɗaya hankalinta na kan tarin himilin sauran littafan. Kallonsa ya mayar kan date ɗin idan har baiyi kuskure ba toh shekaru huɗu kenan ranan dasu Khausar suka fara zuwa SS3 cikin mamaki da wani irin yanayi ya buɗe page ɗin gaba sai yaga Drawing ɗin Fuskarsa ne amma ba'a fitar da fuskan sosai ba sai sajensa aƙasan ta rubuta. _One's if I remember your face, my actionable will be change to cool, is your Breed brightly my heart always yo be sunshine , i really love you with deep voice. Uncle Aliyu Youssef Mouldy (Modibbo)_ Ahankali ya motsa laɓɓansa ya furta. “Ya salam”. Wani irin amintaccen numfashi ya fesar saboda jin kalaman suna Barka duk kan lakar jikinsa. Fahimtar da yayi baki ɗaya littafin kamar akansa yake magana haka nan yaji wani abu yana sauƙa tun daga ƙwaƙwalwar kansa har zuwa babban yatsarsa a iya shafi biyu daya buɗe ya fuskanci gaba ɗaya Khausar ta rayune da soyayyar shi acikin zuciyarta shi kansa baisan meyesa ba ya dai tsinci kansa da naɗe takardan yasa cikin aljihunsa. tare juyawa yayi mata wani amintaccen rugguma yana mai kallonta yace. “Wai wani littafi kike nema ne?” Batare data kallesa ba tace. “Wani Littafina ne na musamman, nasan da wuya in Raudat bata ɓatar min da shiba dan haka taɓatar min da ɗan uwanshi da Nai ta rubutawa tun daga JSS one to 3”. Kai ya gyaɗa kana yace. “Ko dai Diary kine?”. Kai ta gyaɗa kana tace. “Kusan haka amma shi babban littafine ai yama fi Diary daraja awajena”. Gira daya ya dage tare da faɗin. “Toh tashi mu tafi da safe sai muzo na tayaki dubawa”. Kai ta langwaɓar kana tace. “Allah ina so ba mamaki yanzu Raudat ta ɓatar min dashi. In dai ta baddashi wlh sai na daketa dan yana tunamin abubuwa da yawa a rayuwata”. Kai ya girgiza tare da faɗin. “In sha Allah ma bai ɓata ba kada ki damu kizo mu tafi da safe za'a zo mu duba”. Ya ƙare maganar da ƙaguwar so yake ya ga su ƙeɓe daga shi sai ita. Kai ta girgiza tana cigaba da hautsina littattafan tace. “Um-um.ni dai ina son gani ”. Fuska ya tsuke tare da cewa. “Mu tafi nace ko?”. Ganin yanda ya tsuke fuska yasa ta gyaɗa kai tare da faɗin. “Toh”. Kana tattare littafan ta mayar cikin drawer. Hannunta ya jawo ya riƙe kana ya kalli gyalen jikinta ganin babu laifi yasa yace. “Mu tafi toh”. Suna fita motarsu Dr Jameel na fita agidan motarsu suka shiga kana suka tafi gida. Suna shiga Falonsu ya rufe ƙofan kana ya ɓalle botir ɗin wuyan rigarsa ya zare ya ajiye kana ya jawota jikinsa ya rungumeta ajikinsa cikin sanyi ya kai bakinsa saitin kunnenta kana ya shiga raɗa mata abinda ta rubuta yana cewa. “ _One's if I remember your face, my actionable will be change to cool, is your Breed brightly my heart always you be sunshine , i really love you with deep voice Aliyu Youssef Mouldy (Modibbo)_” Cikin sauri ta ɗaga ido ta kallesa tare da wani irin fiddo idanun duka tamkar zasu faɗo ƙasa, ido ɗaya ya kashe mata kana yace. “Tukuocin soyayyar da kike min nake son baki a daren yau”. Baki ta tura tare da kwaɓe fuska kana tace. “Waye ɗin?”. Ido ya kashe mata tare da cewa. “Keɗin mana”. Ɗan ware idanunta tayi akansa kana tace. “Kamarya tukuicin soyayyar da nake maka kuma?”. Ta ƙare maganar cikin kunya da son waskewa. Cikin wani irin yanayi yace. “Shekara nawa kika yi kina dakon soyayyata azuciyarki?”. Kallonsa tayi da mamaki sai kuma ta lumshe Idanunta tace. “Kamarya kuma nayi dakon soyayyar ka azuciyata?”. Murmushi yayi tare da cewa. “Littafin da kike nema yana hannuna fa?” Still kallonsa tayi tace. “Wani littafi kuma?”. Ɗan murmushi yayi kana ya hura mata sanyayyar iskan bakinsa yace. “Littafinki da kike nema”. Littafin ya zaro acikin rigarsa ya nuna mata cikin mamaki ta kallesa kafin tace. “Yaushe ka ganshi?”. Dariya yayi tare da cewa. “Tun ɗazu har na karanta shi ma”. Da sauri ta kife kanta akan ƙirjinsa cike da kunya murmushi yayi kana ya shiga tura yatsunsa ƙasan ƙafarta jin haka yasa ta ɗaura ƙafanta kan rumfar ƙafansa. A hankali ya fara tafiya da ita har suka isa bedroom. Cikin sanyi ya kwantar da ita akan gado. Kana yayi kissing ɗin goshinta da lips ɗin ta ahankali ya fara cire mata rigarta cikin wata kasalalliyar murya yace. “Khausar da shin da gaske kina min soyayyar da baza ki iya furta min ita abaki ba Khausar?Meyesa baza ki faɗa min ba inji sanyi raina sai kiyita dakon soyayyata tsawon shekaru meyesa baki faɗa min ba meyesa baki nuna min ba? Da gaske kece kika rubuta littafin nan”. Ahankali taja numfashi mai tsawo hannunta na cikin sumar kansa tana shafawa kana manyan yatsunta guda biyu na kan sajensa tace. “Ni ba ni na rubuta ba. Haka kawai ka'ida basona kake ba kalen ince ina sonka ka kashe ni?”. Cikin sauƙe numfashi ya gyara ta ajikinsa tare da cewa. “Wayace miki bana sonki? Minha”. Idanunta ta lumshe zuciyarta na bugawa tace. “Nasan baka soma kuma nima ba nice na rubutaba”. Yana shafa sumar kanta yace. “To amma tunda ke kina sona ai da kin faɗa min munyi ta cutar da juna tsawon lokaci?,bamu sani ba”. Muryan cike da sanyi ta ɗan cije gefen bakinta tace. ”Ni dai bance ina son wanda baisona”. Saurin girgiza mata kai yayi tare da faɗin. “Ki daina cewa bana sonki Minha”. Sai kuma ya shiga romance ɗin ta yana shafa saman Breast ɗin ya cigaba da cewa. “Kinsan dalilin zamana aƙasan nan kuwa? Naƙi na koma Jami'atul Madina nayi aikin dana samune saboda ke tun lokacin dana fara sauke idanuna akan ki Allah ya jarabceni da sonki na soki alokacin da bakisan kanki ba Minha”. Da wani irin sauri mai nuni da zallan farin ciki Khausar ta tallofo kansa tana kissing ɗin dogon hancinsa cikin kasala da shauƙi kana da yanayin da yake ji yaci gaba da cewa. “Sanadinki na zauna anan nasoki soyayyar da bazan iya yiwa kaina ba duk Drawing da kike yi na ki wasa ne ni duk wani motsin da kikayi a duniya idan na dawo sai nayi Drawing ɗin sa na ajiye babu abinda yake sani farin cikin gani a duniya kamar fure da kuma ke saboda furanni kansu kin fisu kyau sai dai suna ɗebi min kyewar rashin ganinki ne, kana suna cike min gurbin kallonki”. Cikin mamaki Khausar ta ɗago ta kallesa ido cikin ido tace. “Yah Mu'allim kenan kana sona da gaske?”. Kai ya jinjina tare da faɗin. “Minha ina sonki son da bansan adadinsa ba nayi Miki son da ba yiwa kowacce ƴa mace irinsa a duniya ba”. Sai kuma ya miƙe da sauri, ya buɗe durowar dake jikin gadonshi, wasu manyan takardu masu kana da kalandu ya ja, a kan kadon ya zubasu. Da sauri ta zubawa na forkon idanu. Sai kuma ta kalleshi domin ta tuno yanayin da suka kasance a cikin mota a ranar daya rage mata hanya. Da sauri yaja mata na ƙasashi. Wani irin murmushin ne ya subce mata ganin zanenta tana rawa a gaban motarsu ranar da suka haɗu gidan Ummi. Baki ta turo ganin na ƙasanshi ranar da take kakkaɓe ɗan kwali ne sai kuma wani da bazata manceba na ranar data fara ganinshine da ta tsaya tana kallonshi harda karkata wuya ranar da ta fara zuwa JSS one kenan sai kuma wanda ta diƙo kan bishiyar ranar da suka zo da Asma'u sai wanda suka haɗu a rugar Jauro yaya. Ya Salam sai kuma wasu wanda bisa alamun nashine da Yah Jameel. Kawai sai ta faɗa jikinsa. Ture takardun yayi tare da ruggumeta da kyau. Kanta ta kwanta ajikinsa tana jin yanda hannunsa ke yawo a sassan jikinta tace. “Amma kuma Yah Mu'allim kullum dukana kake yi ya za'a yi na yarda dagaske cewa kana sona”. Yana sakin ajiyar zuciya yace. “Dole ne yasa nake Miki wannan yanayin saboda na fahimci kamar J yana sonki so kuma irin na aure”. Saurin kallonsa tayi ya jinjina mata kai yana cigaba da cewa. “A duniya ban taɓa son abu J yaƙi shiba. Kana J bai taɓa son abu naƙi shiba sai nazo na fahimci akan mace ma zamuyi tarayya akan soyayya kuma hakan zai zame mana masufa a amintakarmun shiyasa nasawa raina hantarar ki da nisantarki da ƙin kasancewa kusa dake saboda in yakice ki azuciyata J ya mallake ki dan nayi alkawarin mace bata isa ta shiga tsakanin amintakarmu ba”. Idanunta ta lumshe tana jin wani irin ƙaunarsa na huda duk wani magudanan jinin jikinta ahankali ya cigaba da cewa. “Abinda J ya faɗa min kenan a voice ɗin sa na ƙarshe yace min ya fahimci ina sonki yamin voice da ace alokacin yana raye zance J ai kaima kana sonta amma tun a voice ɗin yace min kana tunanin kamar ina son Khausar ko? Shiyasa kake hantararta dan ka yakiceta a zuciyarka. Wai sabida zaka bar min ita ko?. To ni ba sonta nake ina taya ka son abinda kake sone A.J ka Aureta dan naga zanenta da kayi a takardu, in su ka ɓoyesu shin zaka ita ɓoye na zuciyarta da ƙwaƙwalwar kane, AJ. Ka aureta. abinda J ya faɗa min Kenan ”. Duk da nasan ya faɗane kawai Amman J ya soki Minha ya soki irin so na aure ashe ya gane ina sonki”. Idanu ta tsira masa kana tace. “Dagaske Yah Mu'allim?”. Kai ya gyaɗa tare da cewa. “Sosai ma”. Daga nan ya cigaba da romance ɗin ta ya dauki Kimanin minti arba'in da biyar akanta kafin ya jawota ya rungumeta yana sa mata albarka tare da cewa. “Alhamdulillah ashe son da nake baso bane soyayya ce?”. Tana sauƙe Ajiyar zuciya tace. “Kamar ya?”. Murmushi yayi tare da faɗin. “Eh so na gefe ɗaya shi ake cewa so amma tunda kema kina sona kinga soyayya ce”. Sake shiga jikinsa tayi kana tace. “Dagaske Yah Mu'allim maganar daka ke faɗa?". Cikin tabbarwa yace. “Ki daina kokonto Minha Vidaa Ana uhubbuki kubban axeem”. Wani irin farin cikine mara misaltawa ya mamaye gaba ɗaya ilahirin zuciyarta. Awannan daren haka suka kwana cikin farin ciki da kwanciyar hankali... Alhamdulillah haka rayuwa ta cigaba da tafiya ranan Alhamis akayi walima ranan juma'a aka ɗaura auren. Malam Liman da yazo ɗaurin Aure ya kawowa Amina da Samira magani da yayi alƙawar kamar yanda ya faɗa zuwa yanzu Alhamdulillah jikinu da sauƙi amma dan Amina har abinci takeci. Samira kuwa ruwan ya rage zuba sosai a wuni haifi sau uku zai zuboba. Hajiya Bunayya kam abin nata babu sauƙi kullum gaba-gaba yake. A ranan jumma'a akayi Dinner mai rai da lafi. Alhamdulillah ranar Litinin sufa dawo Adamawa da amarensu Zakariya da Aseeya Asma'u Da Dr Jameel Dija Yah Ali Su Didi sunje har falon bappa Jimeta. Washe gari talata jirginsu ya ɗaga zuwa Morocco. Misalin ƙarfe 2:00pm suka sauƙa acikin Morocco anan suka samu motoci daga Masarautar Mouley na jiransu suka shish-shiga kana suka tafi motocin ajere ajere suke tafiya a sai da sukayi nisa Khausar taga motarsu ta fita cikin sauran tawagar motocin ahankali ta kalli Moddibo dake gefenta kana tace. “Yah Mu'allim ya naga su sunyi can mu munyi nan?”. Yana ɗan shafa cikinta yace. “Gida zamu tafi”. Idanunta ta zare kana ta langwaɓar da kai tace. “Yah Mu'allim gida kuma? Baza muje inga gidansu ba? Ai kamata inyiwa Asma'u rakiya aminiyata fa”. Kai ya gyaɗa tare da cewa. “Za kije amma ba yau ba sai kin huta”. Kai ta gyaɗa direct motarsu Masarautar Mouley ta nufa. Yayin da Amare aka wuce dasu gidajen su batare da rakiyan kowa ba daga Nigeria kasancewar ga Didi da Innayi sun sai Goggo Asma'u ta wadatar dan a cewarsu ai Asiya ga Khausar dijama ga Khausar ga Yah Abbanta. Khausar kuwa suna isa abinci suka ci kasancewar an shirya musu komai kana ko wanne yayi wanka ya kwanta dan huce gajiya. Bayan kwana biyu Moddibo ne zaune akan sallaya gabansa ɗauke da starm da Kur'ani ke kai, bayan ya dawo daga sallar Asbah yayin da Khausar ke gefensa ahankali ta ɗago kanta jin ringing ɗin wayarta kallon Moddibo tayi kasancewar ya fita kusa da wayar da ido ta mishi alamar ya dai wake kira?. Juyawa yayi kana ya kalli screen ɗin wayar sai kuma ya kalleta yace. “Asma'u ce”. Da ɗan sauri ta miƙe ta karɓi wayar tare da amsawa takai kunnenta tare da cewa. “Hello Besty na kiyi haƙuri laifin yayanki ne. Yah Mu'allim ne ya hanani zuwa wai in barku ku gurji amarc... Sai kuma tayi shiru ba tare da ta ƙarasa mgnar ba, sabida jin muryan Asma'u a disashe kana yayi sanyi alamun taci kuka ta godewa Allah cikin raunin murya tace. “Khausar”. Da damuwa Khausar ta ɗan jingina bayanta da kafaɗar Moddibo kana tace. “Subhanallah Asma'u meke faruwa”. Cikin rauni da zubda hawaye Asma'u tace. “Khausar zan mutu dan Allah ki cewa Yah Mudibbo kuzo ki ɗaukenu, wannan mutumin mungu ne ya kasheni ”. Dariya mai sauti Khausar ta fashe dashi har tana ɗan bubbuga kanta da jikin kafaɗar Moddibo kana tace. “Ya kashe ki kuma kike magana?”..... By *GARKUWAR MARUBUTA* https://chat.whatsapp.com/Ke5tcPxlatRGeO2qeSdR8s Group ne na musamman na Ƙasaitattun mata da suka san darajar gyara. Kana group na mata na musamman masu daraja. Hajia ko sau ɗaya kika taɓa sayan kayana, ina maraba dake. Please idan kin san baki da ra'ayin sayan kayan ɗa'a ko na ƙamahi bi ma'ana baki bukatar gyara kada ki shigo group na domin na kayyakin Matana dana ƙamshi. Kamarsu. Set ɗin uwar gida, Amarya, budurwa ko bazawara, mai jego, mgnin infection sadidan kayyakin ƙamshi kamarsu Humra kala-kala kullacca kala-kala Turaren wuta kala-kala Turaren wanka turaren carpet, na kujeru da labulaye hodar hammata mai hana zufa. *Idan dai kina buƙatar kayan to ƙofa a buɗe take ki shigo group ɗin ina maraba da tsoffin Customers na da kuma New Customers, ina lale marbin da kuma masu sayan ƙanana set da kuma masu sayan manya, domin da rarrafe taro ke tashi tsaye. Set ɗina hawa hawa ne, akwai manya daga 50k 60k 70k 80k 90k 100k sai ƙananan set ɗin daga 40k 35k 30k 25k 20k 15k 10k sai ɗan ƙaramin haɗina na ƙarshe Hajia 5k bani da haɗin ƙasa da haka Amman zaki samu na ɗan dubunki biyar ina saida mgnin infection sadidan ba haufi set 10k half 5k akwai daɗi har maɗiga 5k maliƙi mai masifar matsewa 7k in son samune ki haɗasu biyu, akwai kwanon Ƙasaitacciyar 7k akwai sahuwar zuciyar farin rago 25k akwai haɗin dahuwar kaza da rubutu 20k akwai mara rubutu 15k akwai ɗayan 12k ku'accar siri 7k shu'umar Humra 5k ƙanan roba kenan duk gumbunana ƙananan roba 3-3k ne sai na riɗi da uku alkhairi da gumbar kwalli ƙanan robar su 5k ne sai ƴan botikayen gumbunan su 9-9k ne hakama garuka, haka tsumuka sai dai a garuka akwai na roba ɗaya 5k akwai kuma na 2,500 da 3k ɗin, ina araha kam Amman bana bada bashi. Farashin kayana duka biyu kenan kayan Ɗa'an na mata da kuma na ƙamshi. 🤝🤝🤝😘Sayan na gari maida kuɗi gida, dan Allah yar uwa ko bazaki sayi kayan mataba, ki sayi na infection ki raba kanki da cuta, set ɗin na na infection yana maaifar kyau duk naci sanyi koda na cikin mahaifane, da izinin Ubangiji zaki rabu dashi, mgnin infection ɗina na gargajiya ne mai aminci. Mai ciki babba ko ƙarami na iya sha lfy Lau ba abinda zai mata, budurwa, matar aure, bazawara, yara, manya, maza, mata, maijego. Duk suna sha, dan Allah ki saya ki sayawa yaranki in dai kinada abokiyar zama kisa ogo ya saya muku tare, dan infection mugun cutane mai masifar naci so dole muma mu nace masa da mgnin. In dai kin san kinada infection dan Allah kadama kice zaki say mgnin Matana, dan bazan saida mikiba kizo kuna cewa kayana ba inƙanci, kuma in set ɗinki ya kai 35k zuwa sama dama dole sai na sa Miki dana infection ɗin. Cikin dariya sosai ta ƙarshe Maganar, sai kuma tayi saurin sa tafin hannunta na dama ta rufe bakinta, sabida jin yanda muryan Asma'u ya fito tana shesh-sheƙa. Tare da saki sanyayyan kuka tana cewa. “Dariya ma kike min Khausar?,Baki san halin da nake ciki bane wallahi zai kashe ni fa!”. Da sauri Khausar ta gyara zamanta cike da tausaya wa tace. ”Kiyi haƙuri My Besty babu abinda zai kashe ki in Sha Allahu, wahala ce dai anshata kuma in sha Allah baza amaimaita irin taba”. Sai kuma ta kalli Moddibo da idanunsa ke lumshe yana motsa laɓɓansa amma bisa duk kan alamu yana sauraron tattaunawar wa tasu tace. “Kin manta nima lokacin haka kike ta min dariya idan kin tuna alokacin har ce miki nayi kema kwana nawa ya rage Miki amma kika cigaba da dariyar ki”. Araunane Asma'u taja dogon numfashi tare da cewa. “Baza ki gane bane Khausar Ni ba maganar dariya nake Miki ba Ni dai yanzu dan Allah ki daina yimin dariya,yanzu ina Yah Moddibo yake ki bashi wayar”. Cikin tausayinta da kuma yanda take jin shesh-sheƙan kukanta Khausar tace. “Menene? me zaki ce masa?”. Asanyaye Asma'u tace. “Ni dai dan Allah ki bashi wayar”. Kai Khausar ta gyaɗa tare da cewa. “Toh”. Kana ta sanya wa Moddibo wayar akunnensa. Ahankali ya juya ya kalleta kana ya ɗaura hannunsa akan nata ya riƙe wayar. Asma'u kuwa da muryanta ya gama dishewa da kuka tace. “Yah Moddibo”. Ahankali ya ɗan runtse idanunsa yana mai jin tausayinta, rauninta, damuwarta, domin jinta yake tamkar jininsa tsatsonsa yana jinta tamkar yanda yake jin Rahama Aransa, cikin sanyi da tausasawa yace. “Na'am Asma'u me ya faru? Me yake damunki?”. Kuka ta fashe dashi cikin dashewar murya tace. “Yah Moddibo bani da lafiya ni dan Allah kazo ka ɗaukeni”. Cikin fesar da numfashi Moddibo ya ɗan gyara zamansa tare da cewa. “Kiyi haƙuri Asma'u, Kwantar da hankalinki ki daina kukan ki faɗa min meke damunki!?,Mene matsalar ki?”. Cikin son danne kukan dake taso mata tace. “Bani da lafiya zazzaɓi nake ji ƙafafuna, bayana, kaina, duk ciwo suke min”. Ahankali yace. “Toh kiyi haƙuri Yi shiru yanzu me kike so?”. Tana shesh-sheƙan kuka tace. “So nake ka kawo min Khausar kuma kaima kazo”. Kai ya gyaɗa tare da faɗin. “Toh kiyi shiru in Sha Allahu zan kawo miki ita”. Cikin muryanta da bai fita sosai tace. “Yanzu fa?”. Kai ya gyaɗa mata kamar tana gabansa yace. “Eh in Sha Allahu yanzu”. Ya ƙarashe maganar yana mai jin matsanancin tausayinta kasancewar yasan wanene Dr Jameel mutum ne mai shegen fitina kana yasaba neman mata ya saba ko yaushe rayuwarsa da mata sannan yasan tunda sukayi maganar Aurensa da Asma'u ya daina neman mata, tun lokacin yake fama da Azumi yasan ya tara fitinar da tafi ƙarfinsa shi kansa shiyasa yake jin tausayinta dan ya san ya mata wawan riƙone. Cikin sanyi ya fesar da numfashi kana ya cigaba da cewa. “Kiyi haƙuri ki share hawayenki kuma ki daina kuka, kukan da kike yi zai sa kiki zazzaɓi da ciwon kai”. Kai ta gyaɗa kamar yana ganinta ta share hawayenta tare da cewa. “Toh ka bawa Khausar ”. ”Toh”. Yace kana ya miƙawa Khausar wayan tare da faɗin. “Tashi, tashi ki shirya mu tafi”. Khausar kuwa cikin sanyi da tarin tausayin aminiyar nata tace. “Asma'u kiyi haƙuri ganin nan zuwa ki daina kukan dan Allah ”. Ba tare data tsaida kukan nata ba tace . “Nikam dan Allah kizo kuma idan akwai magani ki kawo min”. Murmushi Khausar tayi kana ta kalli Moddibo da fuskarsa ta nuna damuwa numfashi ta fesar tare da cewa. “Kamar ya in kawo kiki magani Asma'u!,Keda kike tare da Likita?,Ai ke kece gidan magani”. Sabon kuka ta fashe dashi kana tace. “Baza ki gane bane yanzu ma yamin allurai sannan yaban magunguna kuma duk nasha”. Ajiyar zuciya Khausar ta sauke tare da cewa. “Toh kiyi haƙuri in Sha Allahu zaki ji sauƙi ”. Kai ta gyaɗa tare da katse kiran kana ta mike suka fito. A Corridor sukayi kiciɓis da Innayi wacce bisa alamu taje ta gaida Didi ce ta dawo cike da kulawa ta kallesu kana tace. “Lafiya ina zaku je?”. Kallon Khausar Moddibo yayi kana cikin sauri yace. “Zamu je tayi Anti nytel ne”. Kai Innayi ta gyaɗa tare da cewa. “Toh shikenan amma da sassafe haka?”. Yana kallon Khausar data ɗan lumshe Idanunta yace. “Eh”. Kai ta jinjina kana tace “Ok kuma naga wancan zuwan nata da daddare kuka je wannan kuma da sassafe?”. Yana riƙe hannun Khausar acikin nasa suka nufi hanyar fita kana yace. “Eh”. Kai ta gyada tare da shigewa ta nugi kitchen. Nan ta samu Hadimai da already sun fara girki. Dr Jameel ne zaune dafe da kansa fuskarsa ɗauke da Murmushi. Cikin kasala da alamun rashin wadataccen bacci ya muƙe a saɓule jin ana knowking ɗin ƙofar. A hankali ya buɗe ƙofar ganin Khausar ce agaba yasa ya ɗan ja baya cikin sauri Khausar ta wuce cikin falon tare da cewa. “Barka da safiya Dr”. Fuskarsa ɗauke da ƙayataccen Murmushi yace. “Barka dai Bestynmu”. Sai kuma yayi saurin juyawa tare da rungume Moddibo cikin matsanancin farin ciki yace. “Ka gama min komai Aminina kuma ɗan uwana ka bani abinda ban taɓa samun irinsa ba arayuwata ta duniya”. Ya lumshe idanunsa yana tuna irin garar daya kwasa awajen Asma'u kana ya cigaba da faɗin. “Dukk biye-biyen neman Matana ban taɓa samun gamsuwa, nutsuwa, da kwanciyar hankali ba kamar akan wannan ƙanwar taka kagama min komai” Ɗan tsuke fuska Moddibo yayi kana yasa hannunsa na dama ya make ƙeyensa tare da rike ƙunnensa yace. “Ka kuwa san abinda kake faɗa?,”. Still fuska ɗauke da murmushi Dr Jameel ya gyaɗa masa kai tare da cewa. “Na sani mana, nasan me nake faɗa kawai dai na rasa ta ya zan nuna farin cikina ne. Ji nake kamar in kira Ummi in sa mata albarka saboda ta bani abu mafi daraja da daɗin samuwa arayuwar duniya”. Zare idanu Moddibo yayi kana yace. “Baka da hankali fa”. Kai Dr Jameel ya gyaɗa yana lumshe idanunsa kana har zuwa lokacin fuskar na ɗauke da Murmushi yace. “Sosai ma bani da hankali, Wallahi bani da ishesh-shen hankali saboda tun jiya da hankalina ya tafi cikin gajimare har yanzu bai dawo ba. Ni kaɗai nasan irin daɗi da shaukin dana kasance”. Da ɗan ƙarfi Moddibo ya matsa kunnensa wanda yasa Dr Jameel sakin ƙaramin ƙara. Moddibo kuwa yana cigaba da matsa kunnensa yace. “Shine ka azabtar min da ƙanwata da fitinar da baka kasheta ba na tsawon watanni ko? shine yanzu dare ɗaya zaka sauke akanta ko?”. Langwaɓar da kai Dr Jameel yayi tare da cewa. “Ƙanwar taka ce tafi zuma daɗi baki ɗaya ta gigitani ta gigita min lissafi duk ta rikitani”. Ƙeyensa Moddibo ya kuma makewa da karfi kana ya wuce cikin falon. Da sauri Khausar da tuni tayi ciki, ta juya ta kallesu kana tace. “Dr ina Asma'u take?”. Da hannu ya nuna mata Corridor da bedroom ɗin su yake. Da sassarfa ta wuce. Moddibo kuwa zama yayi akan kujeran kana Dr Jameel ya zauna gefensa. Asma'u kuwa cikin yanayin baccin daya fara ɗibarta ta fara jiyo sautin muryan Khausar cikin sauri ta yunƙura da niyyar tashi. Da sauri Khausar ta tura ƙofa ta shiga Asma'u kuwa da wani irin sauri ta runtse idanunta kana ta koma ta zauna tare da sakin ƙara tana yarfe hannunta. Cikin sauri Khausar ta matsa ta zauna kusa da ita kana ta riƙe hannunta tare da cewa. ”Allah sarki Asmeeyn Ummi an girma”. Harara Asma'u ta galla mata da kumburarrun idanunta tace. “Wani an girma?,An dai zalinceni!, Kawai ai wannan zalincine ba girma ba”. Murmushi Khausar tayi wanda ya bayyanar da hoƙoranta tace. “Kema kiji abinda ake ji, kiji abinda ko wacce ƴa mace take ji fatan mu dai Ubangiji Allah yayiwa iyayenmu albarka ya kuma saka musu da mafi kyawun sakamako da tarbiyyan da suka bamu Ubangiji Allah ya bamu zaman lafiya a gidajen aurenmu”. Cikin shesh-sheƙa Asma'u tace. “Ameen ya Allah amma Ni dai wallahi tare zamu tafi”. Zare idanu Khausar tayi tare da cewa. “Tare zamu tafi?,Na isa? A,a ni kam ba isa in ɗauke wa Dr Mata ba”. Ɗan hararanta Asma'u tayi kana tace. “Idan ke baki isa ba Yah Moddibo ya isa?”. Sai kuma ta fara yunkurin miƙewa tana cewa. “Ina Yah Moddibo?”. Ganin yanda take ciccije bakinta yasa Khausar faɗin. “Ki zauna mana bakya jin zafi ne”. Tana goge hawayen fuskarta tace. “Ai nasha magunguna na fara jin yana raguwa sosai yanzu”. Kai Khausar ta gyada tare da cewa. “Toh yanzu ina zaki je”. Tana cije gefen lip inta na ƙasa tace “Zanje wajen Yah Moddibo”. Dariya Khausar ta sanya tare da faɗin. “Iyeee wai ke bakya jin kunya ne?” Hararanta Asma'u tayi kana tace “Eh ɗin bana ji,Ke lokacin da aka miki kunya kika ji?,Ina gaban su Ummi kika je kika rinka Zuba taɓara son ranki”. Dariya Khausar ta sake fashewa dashi ganin yanda Asma'u ke wani ciccije baki alamar har yanzu bata gama warware ba tace. “Eh amma ai agaban mata nayi ba Maza ba”. Shiru Asma'u tayi kana ta fara ƙoƙarin miƙewa har ta mike ta fara tafiya miƙewa Khausar tayi tabi bayanta tare da riƙe hannunta ahaka suka fito falon kallonsu Moddibo yayi ganin yanda Asma'u ke tafiyar yasa ya sunkuyar da kansa ƙasa ya kalli gefe tare da cewa. “Asmeeyn Ummi kin fito?,”. Cikin da shashshiyar muryanta tace. “Eh Yah Moddibo ”. Akuma dai-dai lokacin suka ƙarasa cikin falon zama sukayi akan 2sitter ahankali Asma'u ta zame ta kwanta kana ta ɗaura kanta akan cinyar Khausar. Ahankali Khausar ta gyara zamanta kana ta tallafo kanta. Moddibo kuwa ba tare da ta kuma sallonta yace. “Asmeey zaki danne Baby fa”. Murmushi Asma'u tayi duk da yanayin da take ciki saboda ya bata dariya ta lura Yah Moddibo yana masifar tattalin cikin nan juyawa Asma'u tayi ta kalli tudun cikin Khausar hannunta na dama tasa kan kitchen tare da cewa. “Baby kayi haƙuri nima yau ina buƙatar cinyar Mamynka”. Murmushi Khausar tayi kana tace. “Yama isa tun kafin ya fito,ai tare ya ganmu ma”. Ahankali Moddibo ya shafa sajensa yace. “Adai barshi kar ta kura mishi”. Dr Jameel dake Murmushi ya kalli Moddibo yace. “Iyeee komai yaya dai yau zai bari ayi tattalin Umminsa”. Murmushi suka baki ɗaya kafin Moddibo ya kalli Asma'u yace. “Ya jikin?”. Asanyaye tace. “Da sauƙi Yah Moddibo ”. Kallonsa ya mayar kan Dr Jameel tare da cewa. “Ya baki magunguna ko? Kuma kinci abinci?” Kai ta girgiza tana ɗan lumshe Idanunta tace. “A'a banci ba”. Shiru yayi kafin yace. “Toh yanzu me zaki ci insa akawo Miki daga gida?. Cikin sauƙe numfashi Khausar tace. “A'a bari in shiga kitchen in girka mata”. Da sauri Moddibo ya girgiza kai tare da faɗin. “A'a bana so”. Kai ta langwaɓar tare da cewa. “Yah Mu'allim zan iya mana agida ma ina shiga inyi girki ” Cikin sauƙe numfashi yace. “Toh shikenan”. Asma'u kuwa miƙewa tayi tare da cewa. “Toh mu tafi kitchen ɗin tare” Kai Khausar ta girgiza tare da cewa. “A'a ke kam ki wuce bedroom ki kwanta naga kamar bacci kike ji”. “A'a muje dai”. Cewar Asma'u tana lumshe Idanunta. Numfashi Khausar ta fesar tare da kallon yanda take lumshe idanu tace .“A'a ke dai kije kiyi baccin”. Ahankali tace. “Toh”. Hannunta Khausar ta riƙe suka wuce bedroom ɗin kwanciya Asma'u tayi kana Khausar ta zauna gefenta tace. “Amma kinyi amfani da Ruwan ɗumi sosai?”. Kai Asma'u ta gyada tare da cewa. “Eh ya sassani kuma ya ban magunguna sannan yamin allurai kuma ya shafa min wani ma a wurin Alhamdulillah naji sauƙi sosai yanzu ɗazun fa ko numfashi nayi zafi nake ji kamar raina ake zarewa”. Ajiyar zuciya Khausar ta sauƙe kana tace. “Toh ba komai yanzu dai bari na miki abinda zaki ɗan ci mai zan dafa Miki?”. Idanunta ta juya tare da taune lips ɗin ta tace. “Nikam ma bana jin yunwa”. Cike da kulawa Khausar ta dafa kafaɗarta tace. “A'a ki dai fadi me kike so adafa miki?”. Rau-rau tayi da idanuna tare da cewa. “Nifa bana jin kwaɗayin komai”. Shiru Khausar tayi na tsawon minti ɗaya alamar tunani kafin ta mike tace. “Bari dai naje kitchen in ga abinda zan Miki. Ko dai in gasa Miki nama? Dan nasan ki”. Tana gyara kwanciyarta tace. “Eh”. Kai Khausar ta gyaɗa tare da wucewa kitchen. Kallon Moddibo Dr Jameel yayi kana yace. “Yanzu kusan 1month fa kenan da Khausar taje anti nytel ya kamata ace gobe ko jibi ku samu ta sake zuwa”. Cike da gamsuwa Moddibo ya gyara zamansa yace. “Eh nima dama gobe ko jibi nake so muje,dama tun bayan 2weeks ma naso muje toh ya kama bikin nanne da muka tafi amma in sha Allah gobe ma zan kawo ta”. Kai ya jinjina kana yace. “Toh Allah ya kaimu”. “Ameen”. Ya amsa kana suka cigaba da hira... A gefen Khausar kuwa cikin sauri sauri ta gasawa Asma'u nama mai ɗan romo-romo sai tashin ƙamshi yake kana ta dafa Cous-cous da yaji Carrot da grean beans daya ƙawata kyawunsa gashi yayi wasar-wasar abin sha'awa sai kuma tayi miyar hanta da yayi kyau sosai bayan ta gama ta zuba a Warmer kasancewar duka ayyukane masu sauƙin yi ta ɗauki na Moddibo da Dr Jameel ta kai musu Falo kana ta koma ta ɗauki nasu ta wuce bedroom ɗin Asma'u. Tana shiga ta samu Asma'u na bacci jin alamun tana jin yunwa yasa ta zauna a tsakiyar ɗakin kana ta zuba a plate ta fara ci. Tana cikin ci ta ɗago kanta ta kalli Asma'u jin alamun Asma'u tayi motsi. Asma'u kuwa cikin baccinta taji kamar sautin ƙaran cokali tare da yunwar daya murɗeta ne ta mike ta zauna. Dan ɗan murmusu tayi sai kuma ta miƙe ta zauna. Khausar dake kallonta tace. “Ya dai”. Cike da farin ciki ta shafa cinyoyinta kana tace. “Zafin ya tafi fa”. Ajiyar zuciya Khausar tayi tare da kai spoon ɗin bakinta tace. “Haba dai”. Cikin tabbatarwa ta gyada mata kai sai kuma ta sakin sanyayyar ajiyar zuciya tace. “Wlh kuwa”. Ta ƙare maganar tana gyara zamanta. “Masha Allah magunguna sun kama aikinsu”. Cewar Khausar na Murmushi. Asma'u kam cikin jin daɗi tace. “Wlh kam". Warmer Khausar ta janyo tana ƙara musu abincin tace. “Toh saƙƙo muci abinci”. Kai ta gyada kana ahankali ta saƙƙo ta zauna suka fara cin abinci bayan sun gana Khausar tace. “Akwai magungunan da zaki sha yanzu ne?”. Kai ta girgiza tare da cewa. “A'a sai bayan Azahar zan sake shan wasu”. Tana tattara plate ɗin waje ɗaya tace. “Toh shikenan”. Daga nan sukaci gaba da hira. Wunin ranan dai haka Khausar ta yini agidan Asma'u koda Moddibo yace su tafi cewa tayi yayi haƙuri sai bayan Sallar Isha'i yazo ɗaukar ta. Tsaye suke a abakin gate kallon Asma'u Khausar tayi tare da cewa. “In sha Allah daga nan zamu wuce gidan Addah Asiya”. Cikin sanyin Asma'u tace. “Wallahi nima ina son zuwa”. Dr Jameel da baki ɗaya nutsuwarsa ke kanta tace. “Ki bari idan kin sake warware wa in Sha Allahu zan kai ki”. Langwaɓar da kai tayi tare da cewa. “Toh ba ance kwanan nan zasu tafi ba?” Kai Khausar ta girgiza tace. “A'a ance dai kwanan nan zasu koma kuma naji ance anan zai gama hutunsa”. Kai Asma'u ta gyada tare da cewa. “Toh shikenan In sha Allahu kafin su tafi zamu sake zuwa mu wunin mata ko?”. Kai Khausar ta gyaɗa tare da faɗin. “Eh in sha Allah”. Daga nan sukayi sallama suka fita. Suna fita kai tsaye gidan Asiya suka nufa. Dai-dai lokacin kuma Asiya ce da Dr Zakariyya ke zaune a falo suna hira jin ana knowking yasa Dr Zakariyya miƙewa ya buɗe. Khausar ce agaba Asiya na ganinta ta miƙe da gudu taje ta rungumeta Moddibo kuwa cikin Murmushi yace. “Addah Asiya abi ahankali”. Murmushi tayi kana ta riƙe hannun Khausar tare da cewa. “Adda Khausy tun shekaran jiya nake ta zuba ido ina so in ganki ban ganki ba”. Cunno Baki Khausar tare da kallon Moddibo da suke magana da Dr Zakariyya tace. “Yah Mu'allim ne ai”. Murmushi Moddibo yayi kana ya marairaice fuska yace. “Komai dai Ni ko wani laifi nawa ne komai ace Yah Mu'allim toh naji na ɗauki laifina”. Cikin narke fuska tace. “Ato ai kasan hakane”. Murmushi yayi. Asiya kuwa kitchen ta shiga ta kawo musu abubuwan motsa baki taɓa ka lashe. Khausar ce dai ta ɗanci Amman shi Modibbo ko ruwa bai sheba. Bayan sun gama hira kusan karfe goma na dare sukayi musu sallama suka tafi. Haka dai rayuwa ta cigaba da tafiya Khausar na samun kulawar Uwar mijinta da danginsa Innayi ma na iya bakin ƙoƙarin ta kana suna waya da Momy, Ummu, Hajja Nana, akai-akai hakama Aunty Ruƙayya da Aunty Hajara. Bayan sati Uku Asma'u da Khausar suka je gidan Asiya suka yini mata bayan sati ɗaya da zuwa su Asiya da Dr Zakariyya suka koma Indi'a... Washe garin ranan da suka tafi a Nigeria Amina ce zaune a falo yayin da Hajiya Bunayya ke tsaye tana bubbuga ƙafa tare dasa hannunta tana bubbuga mazaunanta jin yanda masifaffun tsutsotsin nan ke addabar rayuwarta wanda da ƙanane suke fita yanzu kuma manya ne Amina kuwa Alhamdulillah bisa ga duk kan alamu jikinta yayi sauƙi sosai kasancewar har ta fara maida ƴar ƙibanta alamun ta samu sauƙi sosai-sosai. Ahankali ta tallafe haɓarta tana kallon Mahaifiyarta ta zuwa yanzu ta fahimci tsutsotsin nan sun haukata mata mahaifiya saboda ko yaushe ƙoƙari take ta cire zaninta ta yasar ita take ƙoƙarin hanawa kamar dai yanda yanzu ma take ƙoƙarin cirewa. Cikin sauri Amina ta miƙe cikin rauni da zubda hawaye tace. “Dan Allah Umma kada ki cire zanin”. Alalace ta juya ta harareta tare da cewa. “Kada in cire zani in zauna kenan su cinyeni ke kin san abinda nake ji kuwa? baki ga tsutsotsin nan yanda suke cina ba ko kuma dan ke kin samu lafiya bake kike shan azaba yasa zakice haka, ai dacan da kike zazzaro harshe waya ce ki daina”. Ta ƙare maganar tana kwayewa Amina ɗuwawunta tare da cigaba da faɗin. “Ki ga fa”. Cikin sauri Amina ta runtse idanunta kana tace. “Innalillahi wa'inna alaihi raji'un”. Ganin manya-manyan tsutsotsin dake cin Mahaifiyarta cikin matsanancin tashin hankali ta saki ihu dai-dai lokacin da Lamiɗo ya hau Farandar falonta saboda yanda Amina tayi ta kuka daren jiya akan cewa ya kai Hajiya Bunayya asibiti cikin sauri ya karaso Falon yayin da Momy ke biye dashi abaya ganin haka yasa Momy saurin ɗaukan zanin ta daura mata. Ga mamakinsu sai suka ga Hajiya Bunayya ta fara buge-buge tare da ɗaga hannu zata daki Momy cikin sauri Lamiɗo ya kamo hannayenta ya riƙe. Dariya ta fara ƙyalƙyalawa alamun hauka ta tabbata tuburan ziraran. Kuka sosai Amina ta fashe dashi. Dai dai lokacin Haiydar da Sulaiman suka shigo ganin haka yasa Sulaiman rungume Haiydar suka fashe da kuka cikin rauni da shesh-sheƙa Sulaiman yace. “Haiydar kaga Ummana yanda ta koma”. Shiru yayi ganin yanda take ƙoƙarin ƙwace hannunta Momy kuwa duk da yanda take ƙoƙarin kawo mata duka sai da ta jawo zanin ta ɗaura mata ta baya. Wani irin abu ta fara kamar rawa kamar tsalle alamun dai hauka Muraran ziraran. Kai Lamiɗo ya girgiza tare da juyawa ya kalli Gimbiya Dadu da tazo wacce hayaniyar dake faruwa ne yasa taxo tana shigowa taga Hajiya Bunayya keyi ta saki ƙara ta faɗi awajen atake a wurin ɓarinta ɗai ya shanye tun, kafin aɗagata ɓarin jikin ta ya mace. Cikin gigita da Kiɗima Lamiɗo ya kalli Haiydar kana yace. “Haiydar jeka kira min bappanka”. Cikin rawan jiki Haiydar ya juya ya fita yaje ya kirasa. Hajiya Bunayya kuwa ƙoƙarin duka take kai masa ɗankwalin kanta ya since ya ɗaure hannunta. Dai-dai lokacin da ƙanin nashi ya shigo cikin tashin hankali Lamiɗo yace. “Yusuf ka ɗauki Hajiya Bunayya ka Kaita Sycatry na cikin Taraba”. Cike da damuwa yace. “Innalillahi wa'inna alaihi raji'un Sycatry kuma?”. Araunane Lamiɗo ya kalli Hajiya Bunayya dake wani irin fusga tana ƙyalƙyala dariya yace. “Toh ya zamuyi Yusuf?Bata da wani amfani daya wuce mu Kaita Sycatry dama arayuwa duk abinda mutum zai yi yabi ahankali”. Kuka sosai Bashir keyi tamkar ransa zai fita Lamiɗo kuwa cikin sanyi ya cigaba da cewa. “Gashi tun ba aje ko ina ba Ubangiji Allah ya haɗa mata sakamakon aikin ta ya liƙa mata su atsakiyar kanta sun zame mata matsala, muma sun zame mana matsala tun da komai yaya zukatanmu nada Imani zamuji tausayinta”. Cikin azabebben kuka Amina ta kalli Lamiɗo tare da faɗin. “Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un Ummana yanzu Sycatry za'a kai ta?”. Cikin sauƙe zazzafan ajiyar zuciya yace. “Yanzu Amina anan za'a barta tayi ta hauka?,Mutane suna kallonta tana since zani idan mun barta anan cikin gari zata shiga tayi ta yawo tana bayyana tsaraici kinga ai baiyi ba”. Cikin matsanancin kuka da shesh-sheƙa Amina ta gyada kanta tare da faɗin. “Hakane kam Abba”. Alh Yusuf kuwa janta yayi ya sata a mota. Lamiɗo kuwa sai alokacin yaje ya ɗaga Gimbiya Dadu da tuni ta sume. Cikin kiɗima ya Kaita asibiti, inda duk binciken da akayi likitoci suka tabbatar masa da cewa ta kamu da ciwon ɓarin jiki awanna ranan dai haka suka yini a asibiti koda ta farfaɗo gefen bakinta ya karkace tana magana yawu na zuba cikin zubda yawu da magana irin na wanda suka samu shanyewar ɓarin jiki tace. “Ohhh nima dai ga karshena nayi ta cin ƴaƴan mutane ina ta zubar da cikin ƴaƴan mutane idan naga ɗan da yamin maiƙo in lashe in naga mai ciki inlamushe”. Cikin sauri da matsanancin mamaki da tashin hankali Lamiɗo ya rufe mata baki tare da cewa. “Dadu Ki daina faɗan haka dan Allah ki dai na faɗa ”. Bakinta na tsulalar da yawu tace. “Ai dole in faɗa ayyukana ne in ban faɗesu ba ya zanyi. Ni na aikata kana ganin kamar zargina mutane suke da suke cewa Ni mayyace. Tabbas ni mayyace da gaske amma kai Allah ya tsare ka da ƴan Uwanka dama nida ƴar uwata siya mukayi bawai tsatson mu bane”. Araunane Lamiɗo yace. “Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un hasbunallahu wani'imal wakin”. Haka yaita addu'oi wai ko zai samu ta bar tone-tone ta kama addu'a amman a banza. Washe gari da safe aka sallamosu a asibiti suka dawo gida saboda Likitoci since babu abinda zasu iya mata dole yasa Lamiɗo ya nemo masu aiki wanda zasu riƙa kula da ita. Yayin da Hajiya Bunayya da Hajiya Lami ke can asibiti suna can suna buga wash-shagare wallensu a haukace. A kuma dai-dai wannan ranan Khausar ce zaune a falonta kunnenta maƙale da waya tana hawaye cikin rauni tace. “Yanzu Momy haka Umma da Hajiya Lami suka dawo? Ita ma Gimbiya Dadu haka ta dawo?”. Cikin sanyi da damuwa Momy tace. “Wlh Khausar am ai rayuwar nan mu bita a sannu”. Cikin zubda hawaye Khausar ta gyara zamanta tare da cewa. “Dama Momy ina faɗa Miki kallon da Gimbiya Dadu take yimin yana ban tsoro kullum cikin kareta kike”. Ajiyar zuciya Momy ta sauke kana tace. “Toh Khausar baka da tabbaci ka isa ka tuhumi mutum ne? ba kiji Manzon Allah (S.A.W.)yace _Azzhana zhambu Walau kana haƙƙun_ ai zato zunubi ne koda ya kasance gaskiya amma yanzu da taxo ta faɗa da bakinta ai taga *SAKAYYAR ta*”. Kai Khausar ta jinjina tare da faɗin. “Allah ya rufa mana asiri ya kare mu”. Dai-dai lokacin Moddibo ya shigo ganin tana hawaye yasa yayi saurin shigowa ciki, tare da zama a gabanta kana ya sanya hannunsa ya share mata hawaye. Yana mai kallonta, sai kuma ta ɗan sauƙe ajiyan zuciya, ganin yanda ya zuba mata idanu yasa tace. “Toh Momy sai anjima”. Kana suka katse kiran. Ahankali ya janyota jikinsa ya ɗaura hannunsa akan cikinta yana shafawa saboda yanzu cikin yashiga wata na biyar zuwa na shida haka yasa cikin ya ɗan bayyana ya girma yayi ɗas a jikinta gwanin ban sha'awa ganin yanayin fuskarsa yasa tace. “Ya akayi Yah Mu'allim?”. Fuska ya narkar da damuwa atare dashi yace. “Minha kuka fa kike yi ya za'a yi kintam bayeni ya akayi?”. Asanyaye ta bashi labarin da Momy ta bata ta faɗa mata sai abinda take ga sirrinsu ne bai kamata ya saniba ta ɗan sakaya. Jikinsa ya sake janyota ya rungumeta kana yace. “Mu godewa Allah, Allah ya sake tsarkake zuciyanmu Allah ya hanamu samun damar da zamu cutar da wani, Allah ya hana wani ma samun damar da zai cutar damu. Cikin sanyi da rauni ta gyara zamanta ajikinsa tare da cewa. “Ameen” Yana shafa gadon bayanta yace. “Kuma ki daina damuwar nan ki riƙa yi musu addu'a Ubangiji Allah ya gafarta musu”. Tana ɗan lumshe Idanunta tace. “In sha Allahu ”. Sake janyota jikinsa yayi, bakinsa ya kai saitin kunnenta cikin wata kasalalliyar murya mai cike da shauƙi da bege yace. “Minha babu matsala ban takura ki bako?”. Cikin lumshe idanu da yanda hannunsa ke yawo a sassan jikinta ta fesar da wani sanyayyan numfashi tana sake shiga jikinsa tace. “Ya zanyi Yah Mu'allim tunda kana da buƙata?Kuma dole in ɗauke buƙatar ka tunda bana so wata ta raɓeka”. Ya tsarsa manuniya da babba yasa ya kamo tsinin hancinta ya jijjiga tare da cewa. “Kishi! Kishi!! Kishi!!!”. Cikin Cunno baki ta langwaɓar da kai kana tace. “Toh ba dole inyi kishi ba, Idan banyi kishin kaba waye zai yi kishinka a duniya”. Sai kuma ta marairaice fuska tace. “Ka ƙi kayi min al'ƙwarin baza kayi min kishiya ba”. Jawota jikinsa yayi ya rungumeta kana ya haɗe bakinsu waje ɗaya daga nan yashiga sarrafa ta cike da bege da tarin ƙaunarta... Bayan wani ɗan lokacin Alhamdulillah yanzu cikinta ya cika wata bakwai Cif-cif. Ahankali take sauka kan tsep ɗin sauƙa Falon Didi. Didi dake zaune tayi saurin miƙewa hangota da tayi kana ta riƙe hannunta cike da kulawa tace. “Ba nace miki sauƙan nan idan yana wahalar dake ki bari ba?,Idan kina son ganina ki riƙa kirana in zo ba”. Murmushi tayi tare da faɗin. “Toh ai Didi Likita ma da kansa yace na riƙa motsa jiki na zaman bazai yiba”. Kai Didi ta jinjina tare da cewa. “Haka ne kam ƴata zo ki zauna me kike so in dafa Miki?”. Murmushi tayi kana ta maida kallonta kan Moddibo da Ibraahim dake shigowa cikin langwaɓar da kai Ibraahim yace. “Toh koma menene za'a dafa adafa dani”. Dariya Didi tayi tare da cewa. “Wannan ba naku bane ”. Murmushi Moddibo yayi tare da shiga Falon kana ya zauna agaban Khausar tare da janyo ƙafarta ya ɗaura akan cinyarsa yana ɗan jan yatsunta sai kuma ya maida kallonsa kan Didi yace. “Didi kalli ƙafafun tan nan kamar kumbura sukayi?”. Juyawa Didi tayi ta kalli ƙafafun kana tace. “Eh nima naga kamar kumbura sukayi amma Dr Eshaa tace bakomai dan tun shekaran jiya da naga kumburin na kirata tazo ta duba ta tace bakomai wannan Normal ne mafi akasari wasu na fuskantar haka daga ciki wata Bakwai kuma kaga kumburin bamai yawa bane”. Ajiyar zuciya ya sauƙe yana cigaba da matsa ƙafafun yace. “Toh shikenan ”. Didi kuwa Kitchen ta shiga ta ɗauko Pride rice da yaji Vegetables da naman zabbi sai Perpersoup ɗin Kifi da yaji kayan ƙamshi ta kawo fitowa dasu tayi da plate guda biyu ta zubawa Khausar kana tasa mata kifin agefe. Kana ta zuba aɗaya plate ɗin tasa spoon biyu aciki ta ajiye atsakanin Moddibo da Ibraahim. Daidai lokacin Rahama ta fito daga ɗakinta ware idanunta tayi tare da cewa. “Didi anyi Babu Ni ko?”. Murmushi Didi tayi kana tace. “Na isa ƴar Autana bata ciba ɗauko plate kizo ki ɗibi na ki”. Kai ta gyaɗa kana ta juya ta shiga kitchen ta ɗauko plate tazo ta zuba suka fara ci suna hira... Yayinda hadimai keta zuryan aikace-aikacen yau da kullum. A haka rayuwa ta cigaba da tafiya Alhamdulillah Khausar na samun wadatacciyar kulawa daga wajen tako wani sashin, sosai rayuwa take tafiya zuwa yanzu cikinta ya cika wata tara Cif-cif amma dai na ƙuda har yanzu bai zoba kuma. Cikin kulawa Asma'u da tazo mata yini, ta zuba mata ganin ta yunƙura ta nufi bedroom cikin sauri Asma'u tace. “me kike so in kawo Miki?”. Kai ta girgiza tare da faɗin. “Bakomai kawai ina so in shiga bathroom ne yau tunda gari ya waye fitsari da yaƙi ƙarewa nake tayi”. Ɗan zare idanu Asma'u tayi tare da cewa. “Fitsari kuma?,Kin fa ɗawa Dr?”. Kai ta girgiza kana tace. “A'a ban faɗa masa ba bakomai ai”. Cikin cikin kulawa Asma'u tace. “Toh bari in tai maka Miki?”. Ƴar dariya Khausar tayi tare da faɗin. ”Laaa da kin bari babu inda ke min ciwo fa”. Cike shaƙuwa Asma'u ta gyaɗa kai tace. “Toh shikenan ”. Khausar kuwa ban ɗakin tashiga. Asma'u kuwa wayarta ta dauka tare da kiran Dr Jameel yana ɗauka tace. “Hello Dr”. Daga ɗaya ɓangaren cike da begenta yace. ”Na'am dear ya akayi?”. Cikin sauƙe numfashi da da kulawa tace. “Kaga tun daga ɗaxun da muka zo zuwa yanzu bai wuce awa ɗaya zuwa biyu ba ko?”... Kai ya gyaɗa mata tare da faɗin. “Eh”. Numfashi ta fesar tare da cewa. “Toh wallahi daga lokacin zuwa yanzu Khausar ina ga tashiga ban ɗaki tayi fitsari ya kai sau biyar nace ta faɗa maka tace wai babu matsala kawai yau yawan fitsari ne take fama dashi”. Da mamaki yace. “Ha'a ikon Allah kuma tace ba abinda yake mata ciwo?”. Kai ta gyaɗa tare da faɗin. “Eh”. Cikin sanin makamar aiki da yanayin masu ciki yace. “Alamun na ƙuda ne yana iya tashi ko yaushe”. Cikin sauƙe numfashi tace. “Kuma fa tace babu abinda yake mata ciwo”. Ajiyar zuciya ya sauke tare da faɗin. “Eh ba komai bari idan ta fito sai ki haɗa Ni da ita”. Kai ta gyada kana ta katse wayar, jim kaɗan Khausar ta fito. Tana fitowa Moddibo na shigowa kasancewar Dr Jameel ya kirasa ya faɗa masa yana shiga ya kama hannunta ya zaunar da ita akan kujera kana ya zauna aƙasan lallausan Darduma tare da k... Littafin Sakayya dai na kuɗi ne, 1k ne, ki biya ki rabu da haƙina a kanki. 0661110170 Gtbank Aisha Aliyu Garkuwa sai ki turo min shaidar biyanki ta wannan number 09097853276. By *GARKUWAR MARUBUTA* *Dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn, masu cewa wai sun goda suga number'n nayine, ko kuma a'a bari dai in na shirya zan sake miki mgn, ko kuma yanzu dai kuɗin bai cikaba tukun sai sun cika, ko kuma a wanne gari kike, kai munyi nisa, toh in ba iyayiba ai duk nisan state da kike ba ruwan mota ba inda bazai kai mikiba, nake turawa ƴan ƙasashen wajema. Kuyiwa Allah da Manzonsa in dai in kinsan Baki shirya sayan kaya ba ku daina min mgnar ku bari sai kun shirya,kada kizo ki ɓata min lokaci a banza, wlh ni na tsani harkar karanta, duk bayani na gamayi in dai saya zakiyi ga kuɗin kaya ga account no ga numberta ai sai ki biya kawai kafin kimin mgn. Tunda dai ga alamominshi da duk illar da yakeyi na faɗi in kina dashi faƙat in babu kada ki wani zo kice min bayani dan ko kinzo iya bayanin da zan miki kenan* Alamomin infection sune kamar haka. Rashin sha'awa. Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma saduwa, da dai sauran abubudann ban lissafa. Sune manyan alamomin infection. Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi. Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin da kwaranya, zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa. KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin chronic infection ne yar uwa. INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai Maganin na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa kana dole ki nace masa da maganin set ɗin na 10k ne kuma maganin kala biyarne nasha da kala uku na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin dai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da baku iya bada tarbiyaba. Saboda yamayin garin yasa ina raba rabin set ɗin in sa miki komai rabi-rabi 5k amman set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 08069423567 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA. A kan ƙafafunsa ya durƙusa ya zama na kansa na dai-dai kan cikinta ahankali ya dafa cikin, cikin amintacciyar murya mai ɗauke da nutsuwa da tarin kulawa ya fara yi mata addu'a na tsawon minti bakwai sai kuma ya ɗago ya kalleta ita ɗin ma shi take kallo muryansa ɗauke da Amintaccen kulawa da jin ƙai yace. “Minha Viddaa meke damunki?”. Numfashi ta fesar kana ta girgiza kai tare da cewa. “Bakomai fa”. Juyawa yayi ya kalli Asma'u dake kallon Khausar cike da tausayi yace. “Asma'u menene matsalar ta?”. Ajiyar zuciya ta sauƙe tare da faɗin. “Yah Moddibo daga zuwa na zuwa yanzu fa tashiga ban ɗaki yakai ƙafa bakwai tana fitsari”. Da sauri ya kalleta kana yace. “Ba abinda yake Miki ciwo?”. Kai ta gyaɗa tare da cewa. “Yah Mu'allim nifa ba abinda ke min ciwo”. Da damuwa asaman fuskarsa yace. “Toh ba abinda kikeji?”. Kai ta gyaɗa tare da cewa. “Wallahi ba abinda ke min ciwo”. Yana cigaba da massage ɗin ƙafanta yace. “Yanzu kuma Dr Jameel ya kirani yace muje asibiti”. Langwaɓar da kai tayi tare d cewa. “Nifa ba abinda ke yimin ciwo Yah Mu'allim ai da akwai zan faɗa muku amma wallahi babu?”. Numfashi ya fesar kana yace. “Toh amma dai bari na sanarwar Didi halin da ake ciki”. Ganin yanda ya damu yasa ta gyaɗa masa kai tace. “Toh shikenan ba laifi kaje ka faɗawa Didi”. Dai-dai lokacin kuma wayar Asma'u ta hau ruri ahankali Asma'u ta ɗauka ganin Ummi yasa tayi saurin Picking ta kai kunnenta suka gaisa da Ummi sai kuma taji kamar muryan Momy tana gyara zamanta tace. “A'a Ummu ina kike?”. Murmushi Ummi tayi tare da cewa. “Ina gidan Momyn Khausar ne na kwana biyu banji labarinta bane shine nazo kuma dana zo ma muke ta hiranku sai nace bari in kira ku inji Labarin ku”. Murmushi Asma'u tayi kana tace. “Nima kuma yau ina gidan Khausar ce ki bawa Momy wayar”. Wayar Ummi ta bawa Momy suka gaisa Ahankali momy tace. “Ya dai Asma'u ya jikin Ƙawar taki lafiya ko?”. Kallon Khausar dake lumshe Idanu Asma'u tayi tare da cewa. “Momy lafiya lau sai dai yau tunda gari ya waye take ta yawan fitsari dai take tayi banfi awa biyu da zuwaba fa, amma tayi fitsari yakai sau bakwai”. Ahankali Momy tace. “Ikon Allah toh kuje asibiti mana”. Tana gyara zaman wayar akunnenta tace. “Eh na kira Dr na faɗa masa yace dai yanzu babu wata matsala tunda Babu abinda yake mata ciwo amma Yah Moddibo yace zai je ya faɗawa Didi yaji mai zata ce”. Cikin sauƙe Ajiyar zuciya da fargaba irin na duk wata Uwa ke shiga idan ƴarta na fama da ƙaratowan naƙudan tsohon ciki tace. “Ikon Allah toh bata wayar”. Wayar Asma'u ta miƙa mata karɓa Khausar tayi tare da faɗin. “Momy ya gajiya?”. Cikin sanyi Momy tace. “Lafiya lau Khausar meke ke damunki?”. Langwaɓar da kai tayi tace. “Momy Nifa ba abinda ke yimin ciwo”. Ahankali tace. “Toh amma kuma iya fitsarin kike?”. Kai ta gyada kana ta ɗaura hannunta ɗaya akan cikin tace. “Eh fitsarin ne kawai sai dai yanzu dana shiga ina ganin har da wani ruwa yake fito min”. “Ok ki faɗawa Dr toh”. Cewar Momy suka katse kiran. Dai-dai lokacin kuma Moddibo ya shigo bayansa Didi,Niyna Innayi ce ke biye dashi abaya cikin sauri Didi ta zauna kusa da ita hakan yasa Asma'u ta ɗan matsa gefe tace. “Ɗiyata me yake damunki?,Ba abinda yake Miki ciwo?”. Kai ta girgiza tare da faɗin. “A'a abinda yake min ciwo”. Cike da kulawa Didi tace. “Duk da haka dai mu tafi asibiti”. Kai Khausar ta gyaɗa. Nan take suka tafi asibiti kafin su isa ma Already an shirya komai. Suna isa aka karɓesu aka shirya komai kana akayi duk kan abinda ya kama na gwaje-gwaje. Bayan an gama gwaje-gwaje Dr Jameel ya fito zuwa lokacin kuma ruwan dake zuban nan zubansa ya ƙaru sosai shigowa yayi kana ya kalli Niyna ya kalli Didi kallonsa Didi tayi kana ta miƙe tabi bayansa zuwa office ɗin sa tace. “Jameel ya akayi?”. Ƙofan ya ɗan tura tare da zama kan kujera kana ta zauna gefe sai kuma Moddibo dake biye dasu yazo ya zauna gefen Didi gyaran murya Dr Jameel yayi tare da kallon Didi yace. “Kinga Didi tun cikin nan yana da wata bakwai munyi Sikaynin komai lafiya sannan ko kwanan nan bai daɗe ba still munyi Sikaynin komai lafiya”. Cikin bugawar zuciya Moddibo ke kallonsa cikin sauƙe numfashi ya cigaba da cewa. “Kuma ko yanzu ma Alhamdulillah zaman yaro lafiya to Amma kuma kinga yanzu ruwa yana ta zuba mata kuma ba alamun naƙuda tare da ita”. Numfashi Didi ta sauƙe tare da cewa. “A wannan Normal ne in dai wannan ne ruwan zaƙine”. Kai Dr Jameel ya jinjina kana yace. “Eh nima ina ga kamar Normal ne?”. Cike da gamsuwa ta gyaɗa masa kai tare da faɗin. “Eh dan nima wani lokaci yana kai kusan sati kafin naƙuda yazo ya tashi idan na ƙuda ya tashi kuma baya wuce awa ɗaya ko biyu shikenan na haihu”. Cikin rauni da tarin tausayi Moddibo ya juya ya kalleta yace. “Didi Amma ba matsala?”. Kai ta gyada tare da cewa. “In sha Allahu ba matsala wannan ana ce mishi zaƙi zaƙine yake zuba”. Numfashi Dr Jameel ya fesar kana yace. “For now dai zaƙine yake zuba amma yanzu zaku tafi gida, tunda ba haihuwar bane amma kullum da daddare kafin ku kwanta azo in duba ta saboda kada ruwan ya canza ya zama wanda yaro ke rayuwa a cikine ke zuba, amma for now ba matsala”. Hararansa Moddibo yayi tare da faɗin. “Toh munji”. Murmushi Dr Jameel yayi tare da cewa. “Ha'a Yayanmu laifin me nayi kuma?”. Murmushi Didi tayi daga nan dai suka tattara suka koma gida. Haka Khausar suka yini da Asma'u sai dai har zuwa lokacin ruwan nata zuba sai dai ba sosai yake zuba ba, da daddare bayan sunje asibiti Dr Eshaa ce ta duba ta tace in sha Allah babu wata matsalar komai kuma ba haihuwa bace... Kwance Khausar take agefen Moddibo yayin da hannunsa ke kan cikinta yana tofa mata addu'oi. Ahankali ta juya ta kallesa tare da cewa. “Yah Mu'allim!”. Idanunsa dake lumshe ya buɗe kana yace. “Na'am Minha ya akayi?meke damunki meke kiki ciwo”. Ya ƙare maganar cikin tsananin kulawa, tausayi, jin ƙai. Kai ta girgiza tare da faɗin. “Babu abinda ke yimin ciwo amma Yah Mu'allim dan Allah don darajar Annabi ka cewa Momyna tazo mana”. Cikin sauri ya miƙe ya zauna ya kalleta tare da cewa. “Meyesa kika ce haka Minha?”. Kai ta girgiza asanyaye tace. “Ni dai kawai nafi so Momyna tazo ina son ganinta kaga bata taɓa zuwa ba kuma ina so in na haihu tazo kaga ga abin na zuba kuma Dr Jameel yace in sha Allah nan da sati ɗaya zan haihu kaga ai tazo yafi”. Kai ya jinjina kana yace. “Amma dai ba abinda yake Miki ciwo ko?”. Tana riƙe tafin hannunsa acikin nata tace. “Um bakomai kawai ina so Momyna tazo kuma dan Allah in zata zo taxo min da Raudhat in yaso in na haihu kafin suna Hajja Nana ma tazo kaji ko Yah Mu'allim”. Cikin sanyi yace. “An gama Minha in Sha Allahu Momy za tazo”. Cikin jin daɗi tace. “Yaushe za'a faɗa mata?”. Kallon haɗeɗɗen agogon dake ɗaure atsintsiyar hannunsa yayi ganin 10pm yayi ya sanya shi sauƙe numfashi yace. “Kinga karfe goma tayi sai gobe zan faɗa mata”. Marairaice fuska tayi tare da cewa. “Um-um Yah Mu'allim a faɗa mata yanzu mana”. Kai ya girgiza kana yace. “Minha idan na faɗa mata yanzu kinga dai lafiyarki lau, toh Amman in taji zatayi zaton baki da lafiya ne karshe muzo mu hanata bacci”. Idanunta ta narkar acikin nasa tare da cewa.. “A'a Yah Mu'allim baza ta tsorata ba ai zanyi waya da ita zata fahimta”. Sake kallon agogo yayi yace. “Mu dai bari har sai da safe”. Kamar za tayi kuka tace. “Ni dai Um-um mu faɗa mata yanzu”. Ganin yanda ta damu yasa yace. “Toh shikenan”. Ya ƙarashe Maganar tare da ɗaukar wayarsa yayi dearlin number mommy. A can Nigeria kuwa dai-dai lokacin Momy ce tare da Amina zaune a falonta cikin sanyi Amina tace. “Momy kinji ɗazu an kirani ko?”. Kai Momy ta gyaɗa tare da cewa. “Eh Amina naji". Cikin fesar da numfashi da kuma yanda nutsuwa da nadama ya baibaye rayuwarta tace. “Kin san waye ne ya kirani”. Cikin sanyi gami da rauni ta gyara zamanta tare da faɗin. “Baban Samira Sani ne fa yazo wajena”. Da mamaki Momy tace. “Kai haba dai?”. Araunane ta gyaɗa kanta tare da cewa. “Wallahi”. Ajiyar zuciya Momy ta sauke tace. “Lafiya dai?”. Kanta ta sunkuyar ƙasa idanunta na ciko da ruwan hawaye tace. “Wai cewa yayi yana sona zai Aureni”. Shiru Momy tayi kana ta ronƙofar da kanta kafin sai kuma ta ɗago kanta ta kalleta. Amina kuwa cikin sanyi ta cigaba da cewa. “Momy nikam kuma da zama hakan nan tunda ya sanni kawai zan Aureshi kawai yafi min tunda tuntuni na gama iddah kuma babu wanda yake zuwa wajena”. Cike da tausayinta Momy tace. “In dai har kin gamsu kinga zaki Aureshi ai babu laifi, tunda dama mun sanshi mutum ne mai mutunci da kamala da daraja”. Tana wasa da yatsun hannunta tace. “Hakane kam Momy kuma ma kinga ya bada hujjan cewa zamu zauna cikin aminci, tunda dama nida Samira mun saba zanje in zauna in maye mata gurbin Mahaifiyarta sannan kuma muyita mata addu'a Allah ya fito mata da mijin Aure na Alkhairi ”. Kai Momy ta jinjina cike da gamsuwa tace. “Toh shikenan Amina Allah ya tabbatar da abinda yafi Alkhairi ”. Ahankali tace. “Dama shine nace bari na faɗa Miki saboda ki faɗawa Abbana, nikam na yarda shiɗin in Aureshi dama Momy Ni yanzu waye zai kalleni ya Aureni in ba tsohon ba?”. Cikin kwantar mata da hankali Momy ta ɗan muskuta tare da cewa. “Bakomai Amina in Sha Allahu zan faɗawa Abbanku Allah kuma ya sanya Alkhairi kuma ai mutum ne mai mutunci”. Cikin sanyi Amina tace. “Ameen ya Allah”. Suna cikin hiran ne kira ya shigo wayarta da mamaki tace. “Toh Moddibo kuma”. Sai kuma ta amsa kiran ta kai kunnenta tare da faɗin. “Assalamu Alaikum ”. Anutse Moddibo yace. “Wa'alaikum Salam Barka da dare Momy kina bacci na tashe ki ko?”. Murmushi tayi tare da faɗin. “A'a idona biyu muna hira da Amina ce ma”. Kai ya gyaɗa yana shafa cikin Khausar yace. “Masha Allah”. Sai kuma yayi shiru cike da kulawa tace. “Lafiya kuwa Moddibo?,Me yake faruwa faɗa min mana?”. Kansa ya sunkuyar ƙasa tare da ɗagowa ya kalli Khausar sai kuma ya maida hankalinsa kan wayar yace. “Momy Khausar ce kin san yau tun da safe”. Sai kuma yayi shiru ya rasa ta ina zai fadi maganar. Ganin haka ne yasa Khausar ta karɓi wayar tasa akunnenta tare da faɗin. “Momy”. Cikin sauƙe ajiyar zuciya Momy tace. “Na'am Mamana lafiya kuwa?”. Murmushi tayi tare da cewa. “Lafiya lau Momy?”. Tana ɗan jingina da jikin kushin momy tace. ”Toh me yake faruwa?”. Tana gyara zamanta tace. “Bakomai fa Momy kinga yau munje asibiti an duba ance ba matsalar komai, kuma in sha Allahu nan da sati ɗaya ko kwana biyar zan haihu shiyasa nake so ki tambayi Abba in ya barki kizo”. Da damuwa Momy tace . “Amma dai kin tabbatar Babu komai”. Idanunta ta lumshe tare da buɗe su akansa tace. “Allah Momy ba komai kawai dai ina so kizo ne kuma dan Allah Momy kizo da Raudhat yanzu ki tura mana hoton Passport ɗinki amiki booking”. Murmushi Momy tayi tare da cewa. “Da gaggawa haka Mamana?,Ba dai abinda kike ji?”. Kai ta gyaɗa tare da faɗin. “Bafa abinda nake ji” Cikin ɗan radaɗine Mommy tace. “Ok toh shikenan zan faɗawa Abbanku idan ya amince zanzo, tunda ga Amina da sauƙi zata zauna da ƙannen ku kafin mu dawo”. Tana ɗan lumshe Idanunta tace. “Toh shikenan Momy ina Aminan?,Ki bata mu gaisa”. Momy na ƙoƙarin miƙa wa Amina wayar tace. “Gata nan”. Jin Amina ta karɓi wayar Khausar tace. “Amina ina yini”. Asanyaye Amina tace. “Lafiya Khausar ya gida ya labarin Addah Asiya ”. Khausar na jinginar da kanta kafadarta Moddibo tace. “Munyi waya ma tace kwanan nan zasu zo hutu akwai bikin abokinsa da za'a yi zasu zo”. Ahankali Amina ta gyara zaman wayar akunnenta tare da cewa. “Allah ya kawo su lafiya ya jiki?”. “Alhamdulillah”. Cewar Khausar tana lunshe idanu. Cike da kulawa Amina tace. “Toh Allah ya raba lafiya”. Daga nan sukayi sallama. Nan take Momy ta mike taje ta faɗawa Lamiɗo ba gardama Lamiɗo ya amince tare da yi mata fatan Alkhairi kana ya fara yi mata booking ɗin tafiya cikin ikon Allah ya ga nan da kwana huɗu akwai jirgin da zai tashi daga Abuja zuwa Morocco direct cikin Rabat zai sauƙa nan take yayi mata komai da komai a online kasancewar ranan juma'a ce kuma jirginsu zai tashi ranan Laraba Ranan Lahadi da yamma Khausar da Moddibo ne zaune a Falon Didi suna hira Ahankali ta yunƙura ta miƙe jin kamar tana jin fitsari ta nufi bedroom ɗin Rahama cak ta tsaya tare da juyawa ta kalli Didi dake cewa. “Ha'a lafiya?”. Ganin wani ruwa daya tsinko mata yake bin ƙafafunta cikin sauri Moddibo ya matso kusa dasu tare da cewa. “Lafiya?”. Kallon Didi tayi kana ta kalli Innayi sai kuma ta maida kallonta kan Moddibo da damuwa ya bayyana asaman fuskarsa Ahankali tace. “Nima ban sani ba”. Cikin wani irin yanayi Moddibo yace. “Ya salam”. Ganin yanda ruwan ke gudu akasa cikin sauri Didi tace. “Ɗaukwta mu tafi asibiti” Da sauri ya ɗauketa ya sata Amota Didi na gidan gaba tare da Ibraahim dake mazaunin Driver sai kuma Moddibo dake rungume da Khausar baya. Sai kuma ɗaya motar da hadimai ne aciki sai Innayi da Niyna da kuma jakadiya direct suka nufi asibiti. Bayan anyi mata gwaje-gwaje bayan wani lokaci Dr Eshaa ta fito tare da Kiran Didi bayanta Didi tabi cikin sauri Moddibo yabi bayanta yana cewa. “Dr Lafiya meke faruwa?”. Zama tayi akan kujeranta tare da kallon Moddibo sai kuma ta kalli Didi tace. “Toh gaskiya da farko dai ba muyi tunanin haihuwar Nan zai zo da gardama haka ba saboda komai naga da baby lafiya lau Toh amma kuma daga ɗazu zuwa yanzu ruwan da yaro yake rayuwa aciki ne yake zubowa wanda kwata-kwata naƙuda bai tashi ba bare ta iya haihuwa dole sai an nata C'S”. Cikin sauri gami da wani irin azabebben bugawan zuciya Moddibo ya dafe kansa tare da cewa. “Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un Theater Kuma?". Cikin sauri da son kwantar masa da hankali Dr Eshaa tace. “Bakomai fa ai Theater ba wani abu na tashin hankali ko kiɗima bane”. Still hannunsa na dafe da kansa yace. ”Allah ko?”. Kai ta jinjina cikin tabbarwa tace. “In sha Allahu bakomai babu abinda zai faru sai alkhairi wasu ma da yawa basu bari suyi naƙuda kawai sai ayi musu Theater”. Cikin sauri da damuwa Didi tace. “Toh yanzu yaushe za'a Theater?”. Juyawa tayi ta kalli agogon hannunta kana ta maida kallonta kan Dr Jameel dake shigowa cikin sauƙe numfashi ya gyara tsayuwar sa tare da cewa. “Gaskiya Theater zai kai kamar ƙarfe biyu na ranan gobe za'a yi”. Cikin Jimami Didi tace. “Toh amma ba matsala zuwa goben ko?”. Kai ya gyaɗa yana gyara zaman farin glass ɗin idanunsa tare da cewa. “Eh in Sha Allahu bakomai saboda ba wani ciwo take jiba ruwan ne dai kuma already kafin lokacin zai ɗan ƙara sa zubowa ne gaba ɗaya zai kuma iya riƙe yaron”. Still da damuwa atare da ita tace. “Allah ya kaimu lokacin”. Sai kuma ya ƙarasa gefen Moddibo ya dafa kafadarsa ganin kamar duk ya rikice cike da kulawa ya ɗan bubbuga tare da cewa. “Eh in Sha Allahu ba komai sai alkhairi ”. Kai Moddibo ya gyaɗa kana yace. “Toh amma babu matsala zan iya sanar mata C's za'a yi mata ”. Kai Dr Jameel ya gyada tare da cewa. “Of Cause ya kamata ka faɗa mata sannan ka kwantar mata da hankali. Ajiyar zuciya ya sauƙe tare da fita kana ya ciro wayarsa tare da dearlin number Mommy Jin ta ɗaga yasa cikin sanyi yace. “Momy yaushe Jirginku zai taso?”. Ahankali tace. “Yanzu ma ina Abuja idan Allah ya kaimu gobe Jirginmu 9:00 zai tashi”. Cike da girmamawa yace. “Toh Momy Allah ya kaimu”. Da ɗan damuwa atare da ita tace. “Lafiya dai Babana”. Kai ya gyaɗa kana yace. “Lafiya lau dama naƙudan ne ya tashi kuma ance”. Sai kuma yayi shiru shin ya faɗa mata C's za'ayi wa ɗiyarta, Sai kuma ya katse mgnar sabida tunanin kada ya faɗa mata ya tsinka mata zuciya tare da tayar mata da hankali da sauri Momy tace. “Ance me?”. Da sauri yace. “A'a ance ba matsala in Sha Allahu yanzu haka ma muna asibiti”. Anutse tace. “Masha Allah yanzu ina Khausar ɗin?”. Yana gyara tsayuwar sa yace. “Ni ina office ɗin Dr ita kuma tana ɗakin da aka kwantar da ita tare da Innayi da Niyna Ni kuma ina tare da Didi”. Cikin sauke numfashi tace. “Toh abawa Didi”. Miƙa wa Didi wayar yayi Didi tace. “Maman Khausar ”. Cikin sanyi Momy ta gyaea zaman wayar akunnenta tare da cewa. “Na'am ya gida ya yara?”. “Lafiya lau Alhamdulillah ya hanya”. Cewar Didi Momy kuwa Ahankali tace. “Ya jikin ƴar taki”. Didi na kallon Moddibo da idanunsa ke lumshe kana ta maida hankalinta kan wayar tare da faɗin. “Ba damuwa Maman Khausar in Sha Allahu ki kwantar da hankalinki gobe kina isowa Mai gidanki ko Amarya na bisa hanya”. Cikin jin karfin gwiwa tace. “Toh Allah ya kaimu rai da lafiya ”. Cikin kwantar mata da hankali Didi tace. “Kiyita mata addu'a Allah ya kawo mata da sauƙi”. Kai Momy ta jinjina tare da cewa. “In sha Allahu ina mata kuma zan cigaba dayi mata”. Daga nan sukayi sallama bayan sun fito office ɗin Dr Jameel Moddibo ya wuce ɗakin da Khausar ke ciki. Yana shiga ya hangota kwance akan gado tayi shiru Ahankali ya ƙara sa ciki kana ya riƙo hannunta tare da cewa. “Minha”. Idanunta ta ɗago ta kallesa kana tace. “Na'am”. Yana matsa hannunta dake cikin nasa yace. “Minha Me yake Miki ciwo?”. Ajiyar zuciya ta sauƙe kana ta jujjuya masa kai tare da cewa. “Babu inda yake min ciwo Yah Mu'allim ”. Ahankali ya zauna bakin gadon tare da janyo hannunta ya daura kan cinyarsa kana ya cire pillow ya ɗaura kanta akan cinyarsa yace. “Minha naƙuda akwai zafi ko?”. Idanunta ta zuba masa sai kuma ta girgiza kai tare da cewa. “To ai ban fara bama Yah Mu'allim bare inji?”. Murmushin karfin hali yayi kana yasa ya tsansa yana kwantar da gashin girarta tare da faɗin. “Toh ai ma bazan bari kiyi naƙudan ba”. Cikin sauri tace. “Toh ai Yah Mu'allim ance dole sai mutum yayi naƙuda kafin ya haihu”. Cikin rauni da rawar murya ta ƙare maganar lokacin ɗaya tsoro da fargaba ya mamaye mata zuciya. Cikin sauri ya tallafota kanta tare da manna mata kiss agoshi yace. “Bakomai kinga yanzu muka gama magana da Dr Eshaa ai kinsan Momy ma Theater akayi mata a haihuwar Ramadan da Raudhat ko?”. Cikin sauri ta gyaɗa masa kai tare da cewa. “Eh”. Yana shafa kanta yace. “Momy bata taɓa faɗa Miki cewa ba wahala ba?”. Cikin lumshe idanu ta fesar da sanyayyar numfashi tare da faɗin. “Haka dai take cewa haihuwa yafi Theater wuya”. Sake janyota jikinsa yayi kana yace. “Toh shiyasa na zaba Miki mai sauƙi Minha ayi C's kawai lafiya lau kar wani abu ya samu Babynmu ya cutar dashi”. Da sauri ta ɗaura hannunta akan cikin ta shafa tare da cewa. “Yah Mu'allim”. Cike da tsantsan so da kulawa yace. “Na'am amma dai ai Baby lafiyarsa lau kina jin motsinsa?” Dai-dai lokacin tayi saurin kamo hannunsa ta ɗaura akan cikin tace. “Kaji yanzu ma yana motsi ko?”. Kai ya jinjina tare da cewa. “Tabbas naji Allah ya mishi albarka ya kawo shi kafiya”. Kallonsa tayi cikin sanyi ta langwaɓar da kanta kana tace. “Amma Yah Mu'allim ai Theater ma da zafi”. Ɗan ware idanunsa yayi cikin son kwantar mata da hankali yace. “Inji waye ba wani wuya munyi magana da Dr Eshaa, tace ayi Miki Theater kin san itama tana sonki bata so ki wahala, kuma itama Didi tace ayi kiki Theater yafi sauƙi”. Dai-dai lokacin Didi ta shigo tana shiga ta riƙe hannunta tare da kallonta tace. “Kada kiji tsoron Theater ba komai ɗiyata ai kinga Lalla Hafsat ma, haihuwar Hakeem ɗin ta Theater akayi mata kuma gashi nan lafiya lau itama lafiya lau kuma bayan shi duk yaranta da kanta take haifarsu”. Shiru tayi tare da lumshe idanunta. Cikin jin sanyi tace Didi taci gaba da cewa. “Ki kwantar da hankalinki in Allah ya kaimu gobe za'a yi Miki Theater”. Idanunta ta lumshe tare da cewa. “Toh Allah ya kaimu bisa rai da lafiya ”. Sai kuma ta maida kallonta kan Didi tace. “An faɗa wa Momy na”. Kai ya jinjina yace. “Eh an faɗa mata gobe-gobe ma tana hanya in Sha Allahu yanzu ma haka tana Abuja kafin a shiga dake Theater jirginsu zai iso”. Ahankali tace. “Toh Allah ya kawo ta lafiya”. Ameen ya amsa dai-dai lokacin kuma Dr Jameel da Dr Eshaa suka shigo. Khausar na kallon Dr Jameel tace. “Dr kuma zamu koma gida ne ko kuma zamu yita zama anan ne?”. Hannunsa na cikin aljihu yace. “Eh zaku zauna anan saboda ki kasance cikin kulawarmu”. Kai ta jinjina cikin gamsuwa. Dai-dai lokacin Asma'u kuma ta shigo, ganin Khausar ɗin zaune ras ana hira da itane yasata saki ajiyan zuciya tare da zama gefenta. Daga nan sukaci gaba da hira kamarsu saboda bata jin komai. *Masu son Maganin infection da maganin mata, ku marmatso wannan account no in ne naku ta ciki zaku turo kuɗin ku 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, Sai ki turo shaidar biyanki ta WHATSAPP NUMBER'N na 08069423567. akwai sabbin kaya masu zafi suna nan Available ki turo kuɗinki a saki cikin lissafi. Kayanen mata masu zafi sadidan daga Chadi akwaisu Garukan daka, gumbunan, Tsumummuka, cida Ciccibi Abodi cida kaza ci da jan nama kwanon ƙasaitacciyar mace butar sirri, furar mata, gumbar madara Gumbar kolli mai ƙyallin al'khairi gumbar uku al'khairi, gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, gumbar riɗi, garin maɗi garin melɗamhi garin ilanwaddihi garin mallaka, tsumin riɗi tsumin tsirtai tsumin kinfi budurwa, tsumin riɗi, tsumin ta baje Sabaya, haɗin sabon budurci 40k matsin maliƙi mai masifar matse mace matsin daɗi har maɗiga, mai ɗan kare kyau. Kullacar sirri al'ajabu shu'umar Humra, da duk sauran kayan ƙamshi. Haɗin amarya budurwa ko bazawara haɗin mai jego ko uwar gida, akwaisu Available set ɗinmu hawa hawane akwai manya akwai ƙananan, ƙanan daga 40k ne 35k 30k 25k 20k 15k 10k 5k shine ƙarami haɗina na karshe sai kuma haɗin kwanon ƙasaitacciyar shi 7k ne shine ƙarshen haɗina kenan... Manyan set ɗin kuma daga 50k 60k 70k 80k 90k 100k ke zaki faɗi haɗin nawa kikeso anyi miki kana kimin bayanin yadda kikeso da matsalarki ni kuwa nasan abinda zan haɗa miki, ina araha kam amman ina hana bashi* By *GARKUWAR MARUBUTA* *Masu son Maganin infection da maganin mata, ku marmatso wannan account no in ne naku ta ciki zaku turo kuɗin ku 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, Sai ki turo shaidar biyanki ta WHATSAPP NUMBER'N na 08069423567. akwai sabbin kaya masu zafi suna nan bisa hanya, ki turo kuɗinki a saki cikin lissafi. Kayanen mata masu zafi sadidan daga Chadi akwaisu Garukan daka, gumbunan, Tsumummuka, cida Ciccibi Abodi cida kaza ci da jan nama kwanon ƙasaitacciyar mace biyar sirri, furar mata, gumbar madara Gumbar kolli mai ƙyallin al'khairi gumbar uku al'khairi, gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, gumbar riɗi, garin maɗi garin melɗamhi garin ilanwaddihi garin mallaka, tsumin riɗi tsumin tsirtai tsumin kinfi budurwa, tsumin riɗi, tsumin ta baje Sabaya, matsin maliƙi mai masifar matse mace matsin daɗi har maɗiga, mai ɗan kare kyau. Kullacar sirri al'ajabu shu'umar Humra, da duk sauran kan ƙamshi. Haɗin amarya budurwa ko bazawara haɗin mai jego ko uwar gida, akwaisu Available set ɗinmu hawa hawane akwai manya akwai ƙananan, ƙanan daga 40k ne 35k 30k 25k 20k 15k 10k shine ƙarami haɗina na karshe sai kuma haɗin kwanon ƙasaitacciyar mace shi 7k ne shine ƙarshen haɗina kenan... Manyan set ɗin kuma daga 50k 60k 70k 80k 90k 100k ke zaki faɗi haɗin nawa kikeso anyi miki kana kimin bayanin yadda kikeso da matsalarki ni kuwa nasan abinda zan haɗa miki, ina araha kam amman ina hana bashi* Haka dai yinin ranan Didi suka yini da ita kana suka kwana Asma'u kuwa sai da Dr Jameel ya gama duty inda suka tafi tare da barin Dr Esha. Washe gari da sassafe Asma'u ta zo hannunta riƙe da wani madaidaicin Basket Dake ɗauke da Warmer masu kyau bisa ga duk kan alama abinci ne tayi kana kafadarta maƙake da waya ta ƙara sa shiga ɗakin alamar waya take yi sai kuma tace. “Eh Ummi gata nan ma yanzu na shigo”. Ta ƙare maganar tare da miƙa wa Khausar wayar kana ta ajiye Basket ɗin hannunta tana mai gaida Moddibo dake magana da Dr Jameel. Khausar kuwa cikin sanyi tace. “Ummi” Cike da kulawa Ummi tace. “Khausar lafiya dai kike jin jikin ki ba abinda yake Miki ciwo?”. Kai ta gyaɗa kamar tana gabanta tare da cewa. “Ummi ba abinda. Yake min ciwo fa”. Cikin jin sanyi da tausayinta Ummi tace. “Toh Allah ya rabaku lafiya ”. Tana ɗan lumshe Idanunta ta gyara zamanta tare da cewa. “Ameen ya Allah Ummu kuyi min addu'a”. “In sha Allahu muna miki kuma zamu ci gaba daya miki yanzu ma mukayi waya da Momynki tace min yanzun jirginsu zai tashi”. Juyawa Khausar tayi ta kalli agogon wayanta tare da cewa. “Yanzu ma ai sun tashi tun da gashi har tara da rabi kuma tara dai-dai ma jirginsu ya tashi”. Cikin sauƙe numfashi Ummi tace. “Toh Allah ya kawo su lafiya”. Ameen ta amsa suna cikin waya da Ummi taga kiran Hajja Nana ya shigo ta wayarta cikin sauri ta miƙa wa Asma'u wayarta kana tayi picking nata takai kunnenta atake muryan Hajja Nana ya ratsa kunnenta tana cewa. “Khausar”. Ahankali Khausar tace. “Na'am”. Cike da so irin na Kaka da Jika Hajja Nana tace. “Ya jikin naki?”. Tana ɗan lumshe Idanunta ta gyara zamanta tare da cewa. “Da sauƙi”. Cikin sauke ajiyar zuciya Hajja Nana tace. “Jiya mukayi waya da Momy take cewa baki jin daɗiba ma tana kan hanya zata zo”. Kai ta gyaɗa tana kallon Asma'u dake cire warmers cikin Basket tace. “Eh lafiya lau ba abinda ke damuna Hajja Nana amma wai ance Theater za'a min”. Cikin son kwantar mata da hankali kana da son sama mata nutsuwa tace. “A'a kada ki damu ki kwantar da hankalinki ai Theater ba abinda yake yi nima in Sha Allahu da izinin Ubangiji zanyi ƙoƙari in zo”. Murmushin tayi cikin jin daɗi ta gyara zamanta tare da cewa. “Allah ya kawo min ke lafiya Allah yasa ki same ni araye”. Cikin rashin walwala Hajja Nana tace. “Wani irin magana ne wannan in Sha Allahu ma araye zan sameki kar ki karya min zuciya”. Murmushi tayi tare da faɗin. “Toh Allah ya kawo ki lafiya”. Ameen ya Allah ta amsa kana sukayi sallama. Kallonta ta mayar kan Moddibo dake riƙe da hannunta cikin rauni yace. “Kina so ki karya min zuciya ko Minha? wani irin kalma ne kike faɗa haka”. Ɗaya hannunta ta ɗaura akan nasa tare da cewa. “Bakomai Yah Mu'allim”. Dr Jameel kuwa kallon Asma'u dake tsaye gefensa yayi wacce tunda ta cire Warmers cikin Basket bata zauna ba yace. “Toh ki zauna mana”. Ahankali tace . “Toh bari in sa mata abinci”. Idanunsa ya zare tare da cewa. “Dear wa yace Miki idan za'a yiwa mutum Theater yana cin abinci ai baza taci abinci ba sai bayan an fito da ita”. Kallonsa Khausar yau cikin langwaɓar da kai tace. “Kuma wallahi yunwa nake ji Dr”. Idanunsa akan Asma'u yace. “Ki ƙara haƙuri in Sha Allahu ana fito dake ba daɗewa zaki samu ki ɗanci wani abu”. Rau-rau tayi da Idanunta tare da faɗin. “Toh shikenan”. Bayan zuwan Asma'u ba daɗewa Niyna da Innayi suka iso wanda hakan yasa Didi ta samu ta koma gida tayi wanka ta sake shiryawa. 12:30pm dai-dai suka fito da niyyar komawa Asibitin wanda kuma yayi dai-dai da Jirginsu Ummu ya kusa sauƙa hakan yasa tace da Ibraahim dake driving ya wuce da ita Airport kana sai motar Hadimai dake biye dasu wanda sun kai huɗu motar Ajere-Ajere suke tafiya motar Hadimai ɗaya agaba saina su Didi sai kuma sauran ukun abaya ƙarfe 1:05pm dai-dai suka shiga cikin airport Akuma dai-dai lokacin jirginsu Momy yayi Landing. Bayan Fasinjoji sun fiffito Momy ta fito hannunta riƙe da Raudhat yayinda wani yaro daga cikin ma'aikatan wurin ke gabanta da troling su. A hankali take tafiya tana ɗan jujjuya ido alamar tana neman ta inda zataga fuskantar da ta sani, sai kuma tayi saurin juyawa jin Raudhat na cewa. “Oyoyo Didi Yah Ibraahim Oyoyo”. Murmushi Momy tayi kana tace. “A'a gasu can ma”. Ibraahim kuwa sunkuyawa yayi tare da buɗewa Raudhat hannu da gudu tajeta ta rungumesa tare da cewa. “Ina Addah Khausy?”. Yana ɗan Sharking ɗin hannunsa acikin nata yace. “Addah Khausy na asibiti”. Cike da zumuɗin son ganinta tace. “Toh mu tafi inganta ina son ganinta ”. Miƙewa yayi tana riƙe hannunta yace. “Toh shikenan ”. Cikin sassarfa Didi ta rungume Momy tare da cewa. “Momyn Khausar Barka da zuwa”. Fuska ɗauke da Murmushi Momy tace. “Barka dai ya mai jikin?”. Suna tafiya Didi tace. “A'a Alhamdulillah mai jiki tana can anata hira da ita amma yanzu nan da minti arba'in za'a shiga da ita sai muyi ƙoƙari mu tafi asibiti kafin a shiga da ita”. Momy ta gyaɗa kai tare da cewa. “Toh shikenan”. Daga nan suka shiga motoci Madadin su wuce gida kai tsaye asibiti aka wuce dasu. Dai-dai lokacin kuma Lalla Khadijah da Rahma ne da Asma'u ke tare da Khausar, cikin kulawa Lalla Khadijah ke kallon Khausar ɗin jin yadda tayi mgnar a yunwace. “Ayyah Rahma kije ki tambayi Dr Jameel, zan iya shan tea ne”. Cikin kula Rahama tace. “Ai ɗazuma naje Lalla Khausar cewa yayi ki ɗan ƙara haƙuri”. Gyara zama Lalla Khadijah tayi tare da cewa. “Kiyi haƙuri ko Khausar ba komai zuwa yamma dai zaki samu kici wani abu”. Ɗan kwaɓe fuska tayi tare da kallon Asma'u dake cewa. “Toh ni bari inje in kira Dr suzo su shiga suyi mata mana ta samu taci abinci”. Ta ƙare maganar tana fita. Su Momy kuwa da Didi tafe suke suna hirarsu, duk da dai duk karfin hali suke. Raudat kuwa sai surutu take zubawa Ibraahim. Acan asibitin kuwa lokacin da Asma'u take ta kira Dr zuwa lokacin 1:30pm yayi, haka yasa suka fara shirya komai, nan da nan suka gama shirya komai da komai na asibiti kasancewar ƙarfe 2:00 dai-dai za'a shiga da ita ahankali Dr Eshaa ta shiga ɗakin hannunta riƙe da wani riga da hula irin wanda ake sawa idan za'a shiga da mutum ɗakin C's miƙa mata rigar tayi tare da cewa. “Gashi zakisa wannan ɗin”. Kai Khausar ta gyaɗa tare da karɓa kana ta juya ta kalli Moddibo cike da tarin ƙaunarta da kuma tausayinta Moddibo yace. “Insa Miki ne?”. Langwaɓar da kanta tayi tana rau-rau da Idanunta tace. “Nikam tsoro nake ji zuciyata bugawa take Yah Mu'allim”. Kamota yayi kana ya ruggumota jikinsa cikin wata amintacciyar murya mai cike da jin ƙai da tausayi yace. “Bakomai Minha, ba abinda zai sameki sai alkhairi kinji ko Minha”. Ya ƙarashe Maganar cikin sanyi haka nan yake jin jikinsa ya mutu kana zuciyarsa na tsinkewa ya rasa mai yake masa daɗi a duniya. Ganin haka yasa Dr Jameel da Dr Eshaa juyawa suka fita Ahankali Asma'u ta yunƙura da niyyar fita da sauri Khausar ta riƙo tsintsiyar hannunta tare da cewa. “Asmeey ina zaki je?,Ki tsaya mana”. Cikin rauni da karyewar zuciya Asma'u ta kalleta kana tace. “Khausar abinda kike faɗa yana tayar min da hankali ance Miki bakomai a Theater Nan Amma sai wasu maganganu kike masu tarwatsa lissafi da hargitsa mana nitsuwa”. Araunane ta sunkuyar da kanta tare da cewa. “Toh ya za muyi da abinda Ubangiji ya tsara mana Asma'u”. Cikin ƙarfafa mata gwiwa tace. “In sha Allahu Alkhairi Ubangiji ya rubuta mana”. Kallonsu tayi sai kuma tace. “Hmmm Allah yasa”. Asanyaye Asma'u tace. “Ameen”. Shiru ɗakin yayi na wasu mintuna katse shirun Khausar tayi ta hanyar cewa. “Gashi kuma har yanzu Momyna bata zoba”. Kallon time Asma'u tayi tare da faɗin. “Ai zata zo kafin a shiga dake in Sha Allahu yanzu naji Didi na waya da Innayi tana cewa sun taho asibiti”. Sake jingina bayanta da jikin Moddibo tayi kana tace. “Allah ya kawo su lafiya ta ganni inganta koda ma na karshene waya sani!?”. Cikin sauri Moddibo ya sake janyota jikinsa ya rungumeta haka nan yaji wani irin rauni tausayi jin ƙai baisan lokacin da shesh-sheƙan kuka ke taso masa daga ƙasa ba yace. “Minha meyesa?”. Kai ta girgiza tare da cewa. “Bakomai fa Yah Mu'allim”. Haka yaita rarrashinta tare da kwantar mata da hankali yace. “Bakomai Minha babu abinda zai sameki sai alkhairi lafiya za'a shiga dake afito dake lafiya”. Ɗan Murmushi tayi tare da cewa. “Ameen Yah Mu'allim in Sha Allahu ya Mu'allim na daina damuwa amma ina neman yafiyarka iya tsawon rayuwar da mukayi tare tun daga makaranta har zuwa dana kasance ƙarƙashin Inuwar Aurenka idan akwai abinda nayi maka ka yafe min kayi min aikin gafara”. Cikin sauri ya sake ƙanƙameta ajikinsa kana yace. “Babu abinda kika yimin Minha. Ni kuma me zakiyi kin aduniya Ni babu abinda kika yimin kuma koma akwai na yafe miki duniya da kiyama”. Kanta ta sake mannawa da ƙirjinsa tare da cewa. “Nagode Yah Mu'allim”. Ahankali Dr Eshaa ta sake turo ƙofar ta shigo tare da kallon Moddibo tace. “Asa mata rigar yanzu fa sauran minti goma a shiga da ita kunga har 1:50 yayi”. Kai ya gyaɗa kana ya cire mata rigar jikinta ya zira mata na asibitin sai kuma ya tsugunna ya zare mata skintied dake jikinta ya cire ya ɗaura akan gadon da take kwance ya riƙo hannunta yayin da ƙafanta ke sanye cikin wani takalmin roba mai taushi Ahankali ya kama gashin kanta ya nannaɗe kana ya tura acikin hular rigar sai kuma ya sakar mata da lallausan murmushi yace. “Kin kuwa ga yanda kika yi kyau cikin kayan nan kuwa?”. Murmushi tayi tare da cewa. “Hmmm”. Matsowa jikinta yayi tare da tallafo kanta ya manna da ƙirjinsa kana ya mata kiss agoshi yace. “Kinyi kyau sosai tare dani za'a shiga ayi Theater dake kinji Minha”. Kai ta gyaɗa tare da faɗin. “Toh Yah Mu'allim”. Yana ɗan janta jiki yace. “Ana Miki Theater za'a cire mana ɗan mu kina gani muna hira”. Saurin kallonsa tayi sai kuma ta zaro idanunta tace. “Yah Mu'allim wani irin Theater ne ina kallo”. Yana matsa hannunta acikin nasa yace. “Kawai za'a Miki alluran kashe zafi ne sai ayi Theater kina ji kina gani muna kuma hirarmu Yah Mu'allim ɗinki a kusa dake”. Cikin sauri ta girgiza masa kai idanunta na tara hawaye tace. “Um-um nikam bana son wannan Yah Mu'allim a cire min hankalina kawai ayi min Theater”. Ganin alamar hankalinta ya fara tashi ya sassauta murya tare da cewa. “Haka kike so?”. Kai ta gyaɗa dai-dai lokacin Dr Jameel ya karaso yace. “Bakyaso amiki kina kallo?Idan kina so na sai a jawo Mirror a sama Anuna Miki kina kallo”. Da sauri ta runtse idanunta tare da manna kanta a dantsen hannun Moddibo tace. “Nikam ina tsoro nice zan tsaya har acire ɗa ajikina?,Nikam bana so wallahi Dr Jameel kawai dai ayi min alluran da zai cire min hankalina gwara ayi min shi ina bacci in na farfaɗo in ganni da yaro na”. Moddibo na shafa bayanta ya kalli Dr Jameel tare da cewa. “Ayi mata yanda take so” Kai Dr Jameel ya Jinjina kana yace. “Toh shikenan ba matsala haka za'a yi mata” Fita sukayi dai-dai lokacin kuma su Momy suka shigo cikin sassarfa taje ta rungume Momy. Momy kuwa cikin sauri ta lumshe Idanunta jin hawaye na tsats-tsafowa cikin sanyi da rauni tace. “Ubangiji Allah ya rabaku lafiya Khausar Allah yasa ayi aikin nan cikin lafiya akan alkhairi Allah ya fitar dake lafiya ". Araunane ta kalli Momy tare da faɗin. “Ameen ya Allah Momy Allah ya amsa kiyita min Addu'a Momyna kiya femin idan akwai abinda na taɓa yi Miki na cutar wa ko ɓacin rai”. Da ɗan sauri Momy ta mari kumatunta kadan kana tace. “Me kikayi min?,Ni babu abinda kika yimin Mamana Ubangiji Allah ya fito miki dashi da sauƙi”. “Ameen ya Allah” ta faɗa tare da sakin Momy jin muryan Raudhat wacce suka shigo da Ibraahim da sauri ta risina ta rungumo Raudat cike da farin cikin ganinta Raudat tace. “Oyoyo Addah Khausy ”. Rungumeta Khausar tayi tana Murmushi cike da farin ciki Raudat ta cigaba da cewa. “Addah Khausy wannan kayan fa”. Kallon jinkinta tayi sai kuma tace. “Raudat Theater za'a yimin”. Cikin rashin fahimta Raudat tace. “Addah Khausy menene kuma Thearter?” Ɗan murmushi tayi tare da cewa. “Abinda aka yiwa Momy lokacin haihuwar ku keda Ramadan”. Jim tayi sai kuma tace. “Toh Addah Khausy Allah ya kawo miki sauƙi da lafiya” Cikin sanyi da rauni tace. “Ameen ya hayyu ya ƙayyum”. Moddibo kuwa Ahankali ya kamo hannunta ya tsayar da ita sai kuma ya juyo da ita gaban Momy yace. “Momy ayi mana addu'a Allah ya fito damu lafiya ”. Ahankali Momy tace. “Ameen ya Allah Moddibo”. Ahankali Khausar ta sake janye hannunta ta rungume Momy sai kuma ta rungume Didi Dr Eshaa ce ta ƙaraso tare da cewa. “Lokaci yayi fa kizo mu tafi Khausar”. Cikin sanyi ta kamo hannun Asma'u. Ita kuwa Asma'u tuni take zubda hawaye hakanne yasa ta kauda kanta gefe tare da ruggumeta. Ganin hakane yasa Modibbo ya kamo hannun Khausar ɗin suka juya suka nufi cikin ɗakin. Anutse Khausar ta juya ta fara tafiya Ahankali tana waiwayen su cikin ƙarfin hali Momy tace. “Mene kike tafiya haka kamar Kazar da ƙwai ya fashewa aciki, kiyi maza kishiga ayi Miki minti nawa kin fito hankalin ki kwance Mamana kike tafiya kina sanɗa”. Juyawa tayi ta kalli Momy cikin sanyi da langwaɓar da kai tace. “Momy ba sanɗa nake bafa yunwa nake ji shiyasa bani da ƙarfi”. Jin haka yasa Moddibo ya sauƙe ajiyar zuciya tare da cewa. “Shikenan toh tunda yunwa kike ji”. Ya ida maganar tare da tsugunnawa ya ɗauke ta cak kamar Baby ya rungumeta. Raudat dake kallonsu ne ta sanya dariya kana ta buga tsalle tare da faɗin. ”Iyeeee Addah Khausy kin lale kinji daɗin ki Yah Moddibo ya ɗaga ki”. Ibraahim dake bayanta ya matsa kusa da ita tare da ɗagata sama kana yace. “Toh kema kiji daɗi an ɗaga ki”. Cike da farin ciki ta riƙa ƙyalƙyala dariya tana cewa. “Addah khausy Bye bye sai kin fito”. Juyawa Khausar tayi ta kalleta kana tace. “Toh Raudy na”. Su Momy kuwa shiru kawai sukayi tare da rakasu da ido. Suna shiga ɗakin direct kan gado Moddibo ya kwantar da ita Dr Jameel kuwa gefen kanta ya tsaya yana Murmushi yace. “Mrs Mouley Ya kike?”. Idanunta akan Moddibo tace. “Lafiya”. Yana kallon Norse biyu dake tsaye gefe hannunsa riƙe da wani ɗan tiren silver yace. “Ina yake Miki ciwo?”. Baki ta Cunno gaba still idanunta na kan Moddibo tace. “Nifa babu inda yake min ciwo”. Murmushi yayi tare da faɗin. ”Masha Allah”. Sai kuma ya matsa kusa da Dr Eshaa ya miƙa mata alluran yace. “Gashi kiyi mata”. Karɓa Dr Eshaa tayi kana tayi mata. Dr Jameel kam sake matsawa kusa da ita yayi tare da cewa. “Mrs Mouley me kike ji yanzu?”. Cikin wani irin yanayi data fara tsintar kanta ta lumshe Idanunta tare da cewa. “Wani irin bacci mai daɗi nake ji Yah Mu'allim ”. Ta ƙare maganar tana sauƙe sassayan numfashi. “Masha Allah”. Cewar Moddibo yana matsa hannunta cikin nasa. Dr Jameel kam Murmushi yayi kana yace. “Asha bacci lafiya”. Ahankali tace. “Toh”. Sai kuma ta sake lumshe Idanunta tare da buɗe su ta kalli Moddibo sai kuma ta juya ta kalli Dr Jameel Ahankali ta sake kallon Dr Eshaa. Cikin wani irin murya na magagin bacci tace. “Dr Eshaa”. Cike da kulawa tace. “Na'am Mrs Mouley”. Cikin yanayin baccin dake fusgar idanunta tace. “Bacci nake ji”. Murmushi tayi tare da cewa. “Toh gaki ga Mijinki akusa dake kiyi bacci”. Ɗan jujjuya idanunta tayi tare da faɗin. “Ta ina yake?”. Da hannu ta nuna mata gefenta kana tace. “Ba gashinan kusa dake ba”. Ƙyafƙyafta idanunta dake cike da bacci tayi tace. “Ina yake ban ganshi ba bacci nake ji”. Dai-dai lokacin kuma alluran ya gama fara aiki ajikinta ta narke idanunta suka tafi luuuuu. Moddibo kuwa Ahankali ya ɗan sun kuyo kanta tare da faɗin. “Minha! Minha!! Minha!!!”. Yi tayi kamar zata buɗe idanunta kuma ta kasa kasancewar alluran ya gama game jikinta ya saki sai kuma ta buɗe idanunta cikin magagin bacci tace. “Yah Mu'allimmmmm”. Shikenan kuma sai bacci. Sake sunkuya kanta yayi tare da cewa. “Minha”. Dr Jameel dake kallonsa yace. “Kai ka daina ma kiranta allura ya fara aiki ajikinta bari muzo mu fara aikin mu”. Momy kuwa toilet dake cikin ɗakin da aka kwantar da Khausar ta shiga tayi alwala kana tayi sallar Azahar kasancewar su Didi already sun idar. Momy kuwa koda ta idar addu'a ta shiga yiwa Khausar kan Allah ya fito da ita lafiya haka ma su Didi, Innayi, Niyna ke tayi. Ahankali Moddibo ya juya ya kalli Dr Jameel tare da cewa. “Wai da kai za'a yi Theater ne?Dr Eshaa baza ta iya bane?”. Kai Dr Jameel ya jinjina kana yace. “Zata iya amma dole sai da taimakona”. Ya ƙare maganar yana kallon Norse biyu dake tsaye. Cikin sanyi Moddibo yace. “Toh shikenan”. Ahankali Dr Eshaa ta zuge zip Dake gaban rigar yanda baza aga al'amuran ta ba sai cikinta daya bayyana a fili, cike da kwarewa suka fara Thearter cikin abinda bazai gaxa minti goma sha biyar zuwa ashirin ba suka cire yaro fari ƙall kyakkyawan jariri gwanin ban sha'awa. Dr Jameel na ɗago shi ya cilla ihu Yararai-yararain alamar lafiyayyan yaro cikin sauri Dr Eshaa ta miƙa hannu zata karɓe shi sai kuma tayi saurin ja baya tana Murmushi ganin yanda Moddibo ya buɗe rigarsa ya tallafi yaron ya manna shi da jikinsa. Murmushi Dr Jameel yayi tare da yin ƙasa da murya a hankali yace “Wai kai ma ka zama Likita ne?”. Cikin matsanancin farin ciki da wani irin azabebben ƙaunar yaron daya mamaye ilahirin jikinsa yace. “Ba dole ba”. Dariya Dr Jameel yayi tare da faɗin. “Aikam toh yanzu dai a bawa Likitarmu ta gyarashi tukunna”. Moddibo na sake ƙanƙame shi jikinsa yace. “Wani gyarawa sai na kaiwa Didi ta ganshi”. Dr Jameel na saka hanglove acikin wani ɗan silver dake riƙe hannun Norse's dake tsaye yace. “Zaka kaisa amma ka bari agyara shi tukunna”. Kai Moddibo ya gyada tare da miƙawa Dr Eshaa jaririn ta amsa tare da miƙawa Norse's ɗin karɓa sukayi kana suka je suka fara gyara jaririn. Su kuwa Dr da Dr Eshaa nan take suka cigaba da aiki bayan sun gyara sun gama komai suka sa mata plaster kasancewar ba ɗinki bane atake suka ƙarasa mata komai kana suka balle wani abu daga jikin gadon ya zama dai-dai yanda suke buƙata, kana Norse's ɗinsu suka fara tura gadon yayinda ƙarin ruwan ke maƙe a hannunta. Cikin sauri Moddibo ya matso ta gefenta ganin kamar ta buɗe Idanunta sai kuma tayi saurin rufe su Ahankali yabi bayan gadon. Dr Eshaa kuwa juyawa tayi ta koma bayan Norse's ɗin dake gyara jaririn karbansa tayi ta cigaba da gyara shi da kanta... Su kuma suna fita kai tsaye wajen Didi da Momy suka nufa. Momy, Didi, Innayi, Niyna kuwa cikin sauri suka mike hangosu ta window da sukayi Norse's kuwa dakin hutu suka nufa kafin su shiga ma sun buɗe musu ƙofa kawai shiga sukayi. Akuma dai-dai lokacin Lalla Khadijah da Rahama suka shigo harabar Asibitin wanda dama sunje sun saukowa Khausar da Baby abin buƙatarsu ne. Khausar kuwa Ahankali ta sake buɗe idanunta sai kuma tayi sauri ta rufe ganin kamar Mutanen da Kai suke tsaye bada ƙafafunsu ba kasancewar har zuwa lokacin alluran bai gama sake taba Ahankali ta sake buɗe idanun tana ɗan jujjuya kanta Ahankali. Cikin wani irin matsanancin ƙaunarta da matsayin mai girma da take dashi a zuciyarsa ya matsa daf da ita ya riƙe hannunta cikin wata sanyayyar murya mai cike da aminci da sadaukarwa yace. “Minha”. Idanunta ta sake buɗe wa sai kuma ta sake rufe wa. Norse's ɗin kuwa zaman gadon suka gyara kana suka gyara mata ɗaurin ruwan dake jikinta kana suka juya suka fita. Kujeran dake gefenta ta wajen kafafunta Momy ta zauna. Moddibo kuwa kujeran dake gabanta daf da kanta ya zauna yayin da Asma'u Rahama, Lalla Khadijah suka ɗaya gefenta. Ibraahim kuwa bayan Moddibo yake tsaye Niynah da Innayi kuwa zaune suke bisa carpet dake shinfiɗe. Fuskarsu ko wannensu ɗauke da matsanancin farin ciki. Anutse Moddibo ya ɗaura hannunsa na hagu akan gashin girarta yana ɗan kwantarwa yayin da yake motsa laɓɓansa yana mata addu'a. Didi kuwa cikin sauri ta nufi waje jin Dr Eshaa na cewa. “Didi ga mai gida ya ƙara so”. Cikin sauri da matsanancin farin ciki Didi ta karɓesa kana tace. “Masha Allah Fatabarakallahu Fi Ahsanil Khaliƙin Masha Allah”. Sai kuma ta rungumesa Momy kam baki ɗaya hankalinta na kan ƴar ta. Da sauri Rahama taje ta karɓi Yaron ta zuba masa idanu tana kallon baiwar kyau da Allah ya zuba masa yaro ɓulɓul dashi fari ƙal. Rungumesa tayi tana cewa. “Alhamdulilah Alhamdulillah nayi yaro Ni zan riƙa masa wanka ina rainonsa”. Murmushi duk sukayi kana Innayi ta karɓesa ta kalla tare da miƙawa Lalle Khadijah cikin matsanancin farin ciki take masa addu'oi. Cikin matsanancin farin ciki Asma'u ta leka fuskar yaron tare da shafa kansa tace. “Baby ka wahalar mana da Maminka bazan ɗauke kaba har sai taci abinci tukunna”. Dariya suka sanya Kana Niyna ta karbi yaron sai kuma duk suka koma suka zauna akan Lallausan Darduma Asma'u kam gefenta ta koma ta zauna. Ibraahim ne ya amshi yaron tare da rugumeshi tsam a jiki yace. “Welcome to the world *Keyan*. “. Ma'ana King kenan. Murmushi Didi tayi tare da cewa. “In sha Allah kuwa”. Khausar kuwa Ahankali ta motsa laɓɓanta a hankali murya can ƙasa tace. “Yah Salam, Yah Mu'allim”. Kasancewar da sunansa ta tafi kana kuma bayan sunan Allah data kira da sunansa ta fara farfaɗo wa. Da sauri ya sunkuya kanta yace. “Na'am Minha” Still idanunta na lumshe tace. “Yah Mu'allim”. Ahankali ya sake sunkuyar da kansa daf nata har suna shaƙan numfashin juna yace. “Na'am Minha”. Hannunta ta yunƙura kamar zata ɗaga sai kuma taji ta kasa fuska ta narke tare da cewa. “Yah Mu'allim ka ɗaga min hannuna”. Dai-dai lokacin Dr Jameel ya shigo cikin sauri yace. “Kada ka ɗaga mata hannunta ka bari sai ta ɗaga da kanta” Kallonta Moddibo yayi cike da tausayi sai kuma ya gyaɗa masa kai yace. “Ki ɗaga hannunki mana Minha ai zaki iya”. Idanunta ta rufe kana ta sake buɗe su cikin narkewan murya da sanyi tace. “Yah Mu'allim ta ina kake?”. Cikin tsira mata idanu yace. “Gani nan Minha gani kusa dake”. Rufe idanunta tayi ta buɗe tare da cewa. “Ina Momy”. Cikin sauri Momy tace. “Gani nan Mamana gani nan kusa dake ki kwantar da hankalinki”. Ƙyafƙyafta idanunta tayi tare da cewa. “Yah Mu'allim ka zauna daidai mana meyesa kake zaune da kan ka?”. Da mamaki yace. “Zaune da kai kuma?”. Murmushi Dr Jameel ya masa kana ya masa alamar alluran ne bai sake taba har yanzu. Muskutawa yayi tare da faɗin. “Toh Minha na gyara”. Motsa idanunta tayi tare da cewa. “Toh”. Sai kuma ta buɗe idanunta ji tayi kamar alluran ya fara saketa ahankali ta ɗago hannunta sai kuma tayi saurin sakewa tace. “Yah Mu'allim ka tayani in ɗaga hannu na mana”. Kai ya girgiza tare da cewa. “Ki ɗaga da kanki mana”. Momy kam na zaune gefenta ta tsira mata Idanu. Didi kuwa wayane maƙale kunnenta cikin jin daɗi da girmamawa tace. “Alhamdullilah Abokinka, Amininka, Jikanka Kuma Sarki mai Jiran gado ya fito duniya”. Abualeey dake zaune cikin Fada ya gyara zamansa cike da matsanancin farin ciki yace. ”Masha Allah Alhamdulillah Allah ya raya mana shi bisa Imani”. Cike da jin daɗi tace. “Ameen”. Kana ya katse kiran. Abualeey kuwa cikin jin daɗi ya juya ya kalli Waziri, Galadima da sauran fadawa yace. “Alhamdulillah an cirewa Matar Aleeyu ɗa namiji lafiya lau ”. Cikin sauri da jin daɗi Galadima yace. “Alhamdulillah”. Waziri kuwa juyawa yayi kana yayi Sujudur Shukur tare da cewa. “Alhamdulillah abu duk yanda ake fata haka ya tabbata magauta basu sami yanda suke soba”. Kai Abualeey ya jinjina kana yace. “Idan munyi sallar la'asar sai muje asibiti Mu duba ta”. Amsawa sukayi daga nan suka ci-gaba da zaman fada. Agefen Khausar kuwa zuwa yanzu ƙarfin jikinta ya fara dawowa Sai dai har yanzu alluran bai gama saketa ba bisa duk alamu maganar da take Sambatune. Ahankali ta ɗago hannunta kana ta ɗaura kan cikinta ta shafa ɗagowa tayi ta kalli Moddibo tare da cewa. “Yah Mu'allim”. Kallon hannunta yayi tare da faɗin. “Na'am Minha”. Idanunta alumshe tace. “Ina cikina”. Juyawa yayi ya kalli Kyakkyawan Jaririn dake hannun Ibraahim yace. “An cire mana Baby”. Idanunta ta rufe kana tayi Murmushi tare da cewa. “Yah Mu'allim”. Hannunsa ya ɗaura kanta tare da faɗin. “Na'am” Tana shafa cikin tace. “Ka ganshi?”. Kai ya gyaɗa tare da cewa. “Eh na ganshi?” Murmushi tayi kana tace. “Momy na ta ganshi?” Kai ta gyaɗa tare da faɗin. “Eh”. Murmushi ta sake yi still tana shafa cikin tace. “Didi da Asma'u fa su ganshi?” Kai ya sake gyaɗa wa tare da cewa. “Kowa ya ganshi”. Baki ta tura gaba cike da shagwaɓa kamar za tayi kuka fuskanta ta shafa kana yace. “Minha ya akayi”. Fuska ta sake narkarwa cikin mayen allurar tace. “Yanzu shikenan kowa ya rigani ganin ɗana”. Murmushi yayi kana Didi ma tayi Murmushi Asma'u kam dariya tayi tare da cewa. “Aikam dai kece karshen kallo duk mun riga ki”. Baki ta Cunno gaba. Didi kuwa sake matsawa kusa da ita tayi kana tace. “Kiyi haƙuri Ɗiyata In sha Allahu zakiga ɗan ki”. Sake narke fuskarta tayi tare da cewa. “Hmmmm”. Sai kuma ta jinjina kanta tare da juya kanta gefe tace. “Yah Mu'allim”. Ahankali yace. “Na'am”. Lallausan Murmushi ta saki tare da cewa. “Yah Mu'allim ina sonka”. Kansa ya sunkuyar ƙasa tare da sakin Murmushi kana ya ɗago ya manna mata kiss agoshi. Ahankali ta cigaba da kiransa. “Yah Mu'allim! Yah Mu'allim!! Yah Mu'allim!!!”. Duk kiransa da take yi yana amsawa. Cikin sanyin murya da shagwaɓa ta cigaba da cewa. “Ina sonka! Ina sonka!!,Ina sonka!!!Yah Mu'allim Kasan ina sonka ko?”. Dariya Asma'u ta sanya tare da cewa. “Dan Allah kar ki dame mu ai mun san kina sonshi”. Ta ƙare maganar tare da ciro wayarta tana mata video Khausar kuwa jin abinda Asma'u ta faɗa yasa ta Cunno baki gaba har lau kuma cikin mayen take. Moddibo kuwa wani Amintaccen Murmushi mai cike da jin daɗi gami da shauƙi ya saki Sambatu take yi amma yana masifar jin daɗin su. Aƙage da kuma shauƙi yace. “Na sani Minha?”. Sake Cunno baki tayi tace. “Yah Mu'allim kaima kana sona?”. Tafin hannunta ya matsa tare da cewa. “Ina sonki Minha Ina sonki ina sonki Minha”. Cike da kunya Didi ta koma kan Darduman ta zauna. Momy dake zaune gefensu kuwa sunkuyar da kanta ƙasa tayi. Lalla Khadijah Rahama Asma'u Dr Jameel kam Murmushi kawai suke suna sake jaddada ƙauna da shaƙuwar dake tsakanin su sun lura Moddibo yama mance da suna wajen. Khausar kuwa cikin Sambatu da azabebben ƙaunarsa tace. “Ina matuƙar Ƙaunarka Yah Mu'allim tun ina JSS one fa nake sonka kasan kafi duk malaman makarantar mu kyau ko ina ka sani ko?”. Cikin jin daɗin gami da farin ciki yace. “Uhmmm”. Cikin narkekkiyar murya tace. “Da gaske fa kafi duk mazan duniya kyau, sajenka mai kyau, ai kasan ina son sajenka ko Habibeeey”. Lallausan Murmushin mai cike da farin ciki yayi tare da cewa. “Yesss na sani”. Cikin tsokana Ibraahim yace. “Toh ashe fa tsohuwar soyayyace, ashe nima sai in fara aje saje”. Murmushi sukayi baki ɗaya, Asma'u kuwa gefen Dr Jameel daya riƙo hannunta yaja ta ɗan matso still tanayiwa Khausar video. Ita kuwa Khausar Jujjuya kai tayi tare da tura baki sai kuma tace. “Ina sonka har rainafa, kuma ina tsoron kayi min kishiya bana son rayuwa da kai da kishiya Yah Mu'allim kayi min alƙwarin baza kayi min kishiya ba, kuma ka ƙi kayi min alƙwari Yah Mu'allim”. Gashin girarta ya shafa kana ya kwantar kanta ya sunkuya ya kai bakinsa saitin kunnenta ya raɗa mata. “Minha aike ta musamman ce arayuwata koda wata mace takasance kusa dani Babu wata mace da zata kai ki matsayi da daraja akusa dani”. Idanunta ta buɗe ta kallesa kana cikin wata sanyayyar murya mai cike da shauƙi da bege ta ƙyafƙyafta idanunta tare da cewa. “Yah Mu'allim ina son ka”. Murmushi yayi kana yace. “Naji”. Kanta ta juya ɗaya gefen tare da cewa. “Didi?,Didi!!”. Didi dake gefe tace. “Na'am Khausar ” Baki ta tura kana ta marairaice fuska tare da cewa. “Didi ki faɗa masa ina son shi Dan Allah kar ya yimin Kishiya”. Murmushi Didi tayi kana tace. “Shikenan ɗiyata kwantar da hankalinki kin ji”. Sake tura bakinta tayi tace. “Ina Momyna?,”. Kallon Momy Didi tayi tare da cewa. “Gata nan”. Ɗan buɗe idanunta tayi tace. “Momy ki matso ta nan mana”. Miƙewa Momy tayi kana ta matsa kusa da kanta ta tsaya jin alamun ta kusa da ita tace. “Momy”. Anutse Momy tace. “Na'am”. Tana ɗan Murmushi tace. “Momy kinga Babyna?”. Kai Momy ta gyaɗa tace. “Eh”. Kwanciyanta ta gyara tare da cewa. “Momy kinga yaro na ko?,Didi tace namiji ne?”. Kai Momy ta gyada kana tace. “Eh”. Murmushi ta saki tare da faɗin. “Momy dawa yake kama?”. Murmushi Momy tayi tare da juyawa ta kalli Jaririn dake hannun Niyna kana ta juya ta kalleta tare da cewa. “Da Ramadan yake kama Khausar”. Wani Amintaccen Murmushi ta saki mai cike da jin daɗi kana tace. “Alhamdulillah Momy na samu mai kama da Ramadan". Kai Momy ta jinjina tace. “Sosai ma”. Fuskarta ta shafa tare da faɗin. “Momy Kyakkyawa ne kenan?”. Ta ƙarashe Maganar da alamar tambaya kana da Murmushi afuskarta. Kai Momy ta gyada tare da cewa. “Kyakykyawane Mamana ɗan ki kamar Balarabe”. Tana Murmushi tace. “Ai tunda aka ce da Ramadan yake kama nasan kyakkyawane Momy”. Sai kuma ta Maida idanunta kan Moddibo tace. “Yah Mu'allim kaji wai ɗan mu da Ramadan yake kama, kyakkyawane ko?”. Kai ya jinjina kana yace. “Kyakykyawa ne yama fiki kyau ai?”. Baki ta tura gaba tace. “Ni dai bai fini kyauba”. Murmushi yayi yace. “Toh naji bai fiki kyau ba Rigimatu, ki Kwantar da hankalinki”. Asma'u kam sai dariya suke mata. Haka ta cigaba da surutu da Sambatu har kusan karfe huɗu zuwa lokacin already alluran ya gama saketa ta dawo hayyacinta. Kallon Moddibo tayi tare da cewa. “Yah Mu'allim zan tashi zaune”. Sumar kansa ya shafa tare da cewa. “Toh ki taushi ki zauna mana”. Fuska ta narke tare da cewa. “Ka tayani”. Cikin yi mata kallo mai haɗe da zazzafan yanayi yace. “Toh ki tashi ki zauna mana ai likitoci sun hana in tayaki, ki tashi da kan ki mana”. Baki ta tura tayi ta ƙorafi misalin 4:15 ta mike ta zauna da kanta kasancewar ta tashi ta zauna da kanta yasa Dr cewa Moddibo ya tallafa mata amaida ta ɗaki ta taka da ƙafanta. Da ƙafanta ta taka aka canza mata ɗaki wanda akwai step agabansu suna komawa ɗaki Asma'u ta zauna ta gabanta Moddibo kuma nata bayanta. Kallon Dr Jameel Asma'u tayi tare da cewa. “Dr”. Yana gyara abin karfen gadon yace. “Na'am my Dear”. Kai ta langwaɓar tare da faɗin. “In bata abinci?” Kai ya dafe kana yayi Murmushi tare da cewa. “Kai ke dai baki ɗaya na lura bama ta ɗan mu kike ba ta Ƙawarki kikeyi”. Dariya Momy tayi kana tace. “Da gaskiyar ta wa yake ta ɗan ku”. Murmushi Moddibo yayi tare da faɗin. “Momy harda kema bata ɗan mu kike ba wato ta ita kike ” Cikin sauri Dr Eshaa tace. “To ai har kaima bata ɗan ka kake ba ta ita kake tunda ka ɗauke sa aɗaki baka sake ɗaukar saba kana riƙe da hannunta yanzu dai lokacin sallar la'asar yayi atafi ayi Sallah. Zuwa biyar a ɗan asa mata abinci. Cheaps kaɗan da tea rabin cup”. To sukace kana su tafi masallaci, su kuwa matan sukayi salla a nan. Sai ƙarfe biyar dai-dai Asma'u ta ɗan sa mata cheabis ɗan kaɗan sai tea rabin cup, kamar dai yadda sukace mata. Bisa jagoranci likitoci ta matsa ta riƙa bata taɓa ci. Moddibo kuwa kanta ya riƙa shafawa tare da cewa. “Minha kinga muje muyi alwala muyi sallah na roki Allah ya baki lafiya ya raya mana ɗanmu”. Lallausan murmushi ta sakar masa kana ta gyaɗa kai shi kuma ya zauna gefe, nan dai ta gama ci, kana ta ɗan gyara manta. Dai-dai lokacin kuma Abualeey suka iso, bisa jagorancin Ibraahim m suka nufi dakinta dai-dai lokacin da suka shiga a kuma dai-dai lokacin Khausar ta fara wani irin.... By *GARKUWAR MARUBUTA* *GARKUWAR* taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya* Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara. Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida. Ga masu buƙata ga number' wayata wanda nake whatsApp dashi 08069423567 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ƙanana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya sayaba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya kuɗinki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ƙananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ɓatamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so. 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki kaya a mota, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nasune🤝🏻sayan na gari meda kudi gida. GARKUWAR MA'AURATA Tana wani sassayan tari, wanda take ta son danneshi, cikin sauri suka ƙara sa cikin ɗakin da sauri Dr Jameel yace. “Ha'a ya dai?”. Momy ce ta ɗago kanta tare da cewa. “Kamar ƙwaruwa tayi”. Cikin tsoro gami da damuwa Moddibo ya kalli Dr Jameel kana yace. “Jifa tari take ba matsala ko?”. Kai Dr Jameel ya girgiza tare da faɗin. “A'a ba matsala bari nasa akawo mata wani magani tasha tarin zai bari”. Ya ƙare maganar tare da kiran Line-line dake cikin wayar ya kira Pharmacy ya faɗa musu su kawo maganin jim kaɗan Norse ta kawo maganin karɓa yayi ya bata tasha cikin ikon Allah atake tarin ya bari. Sai alokacin ta samu nutsuwa numfashi ta fesar kana ta maida kallonta kan Abualeey tare da cewa. “Abu ina yini”. Cike da kulawa yace. “Lafiya lau ya jiki?”. Ahankali tace. “Da sauƙi ”. Kai ya gyaɗa tare da faɗin. “Masha Allah Allah ya raya abinda aka samu”. Karɓan Jaririn yayi tare dasa mishi albarka kana ya miƙawa Waziri da Galadima dai-dai lokacin kuma kira ya shigo wayar Khausar Momy anutse ta duba ganin sunan Hajja Nana yasa ta ɗauka muryanta cike da farin ciki tace. “Hajja Nana Alhamdulillah anyi Theater ancire ɗa namiji”. Cikin jin daɗi da sauke ajiyar zuciya Hajja Nana tace. “Alhamdulillah amma tana lafiya ko?”. ”Eh lafiya lau gata nan ma”. Cewar Momy na miƙa wa Khausar wayar karɓa Khausar tayi suka gaisa cike da farin ciki Hajja Nana tace. “Ƴar tsele da zaki kasheni azaune”. Murmushi Khausar tayi cikin rashin jin karfin jikinta tace. “Yaushe zaki zo?”. Fuska ɗauke da farin ciki Hajja Nana tace. “Kwanan nan in sha Allah kafin ayi suna”. Murmushi Khausar tayi tare da maida kallonta kan Moddibo da idanunsa ke kan Jaririn tace. “Ayiwa Hajja Nana shiri in Sha Allahu tana kan hanya zata zo”. Kai ya gyaɗa mata tare da cewa. “In sha Allahu”. Akuma dai-dai lokacin Dija da Yah Aliyu suka shigo Murmushi Khausar tayi tare da cewa. “Dija”. Cike da farin ciki Dija tace. “Na'am Khausar ai mu bamu sani ba Khausar baku faɗa mana ba”. Still da Murmushi afuskarta tace. “Kiyi haƙuri Dija gaba ɗaya abin ne yazo min atsorace”. Dariya Yah Ali yayi tare da faɗin. “Raguwa gaba ɗaya kin gigice kin gigita bayin Allah”. Langwaɓar da kai tayi kana tace. “Hmmm ba dole inji tsoro ba Yah Ali abinda ance wasu da yawa idan an musu kafin afito dasu ta can suke wucewa”. Murmushi yayi tare da cewa. “A'a ke kam in Sha Allahu kina nan sai kin kawo wasu ƙannensa goma sha ɗaya sun zama Dozen”. Idanunta ta zaro tare da faɗin. “Goma sha ɗaya”. Baki ɗaya ɗakin suka sanya dariya. Raudat dake zaune gefen Asma'u ta ƙyalkyale da dariya kana tace. “Addah khausy idan kika haifi Dozen sai ki bani biyun saman na riƙa kulawa dasu kar suyi Miki yawa ai Yah Moddibo zaku bani ko?”. Ta ƙare maganar tana kallon Moddibo kai Moddibo ya gyaɗa yana Murmushi. A ranan haka suka yini suna kula da ita. Bayan sunyi kwana uku aka sallame ta suka koma gida. Haka Didi da Momy suka cigaba da kula da ita suna bata kulawa na musamman... Washe gari da safe Misalin ƙarfe 7:30 Asma'u ta zo zaune ta samu Lalla Khadijah, Rahama, na zaune kan lallausan Darduma Yayin da Didi,Momy,Innayi ke zaune gefe ɗaya Hajja Nana kuwa na gefen Khausar da Moddibo dake riƙe da Jaririn yana masa addu'a kana su kuma suna hira. Ahankali Asma'u ta ɗago fuskarta ɗauke da Murmushi ta miƙa wa Khausar wayarta tare da cewa. “Kalli wani special abu dana ajiye Miki wanda nake da yaƙinin sai kinyi min kyauta na musamman”. Ɗan ware idanu Khausar tayi tana kallon Rahama dake cewa. “Aikuwa dai Addah Asmeey muma dake gefe muna sa ran samun khauta”. Dariya Khausar ta sanya kana tace. “Aikam dai zanso gani”. Ta ƙare maganar tana playing video Da sauri ta zaro Idanunta waje ganinta kwance kan gado tana surutai. Moddibo kuwa wani Amintaccen Murmushi ya saki ganin yanda ta zaro Idanunta waje sai kuma tayi saurin ɗaga kanta cike da kunya jin yanda suka ƙyalƙyale da dariya cikin tura baki ta kalli Asma'u tare da cewa. “Asma'u Ni ko?,Aikuwa kin ci bashi sai na rama”. Ta ƙare maganar cike da kunya ganin yanda suke maimaita maganar. Asma'u kuwa Gwalo Asma'u tayi mata tare da cewa. “Aikuwa sai dai ki rame yarinya dama can abinda ke Ranki kika faɗa”. Khausar kuwa juyawa tayi jin Hajja Nana na cewa. “Yoh ai gaskiya Asma'u ta faɗa ke da wannan mijin naki duk ba kunya ne daku idan ke baki cikin hayyacin ki kika faɗa ai shi yana sane bare keɗin ma kina sane”. Rau-rau da idanu Khausar tayi ta shiga bubbuga ƙafa daga zaune tace. “Didi kiji fa abinda Hajja Nana ke faɗa wai bani da kunya”. Murmushi Didi tayi tare da faɗin. “Rabu da Hajja Nana am Khausar ɗina kina da kunya sosai ai bada sanin ki kikayi ba”. Momy kam Murmushi kawai takeyi. Daidai lokacin Jakadiya ta shigo tare da sanarwa Didi tayi baƙi ƴan Barka. Miƙewa Didi tayi kana tace. “Toh ganan zuwa”. Sai kuma ta kalli Momy dake cewa. “Mu tafi”. Atare Didi Momy Innayi,Niyna suka fice. Kallon Rahamah kalla Khadijah tayi kana tace. “Rahama muje ki tayani haɗa Alawar Madara da gullisuwa tun jiya naso yi kuma ina zirga-zirga”. Murmushi Rahama tayi tare da miƙewa Lalla Khadijah kuwa har taje ƙofa ta juya ta kalli kana tace. “Ƙanwata kema zo muje”. Kai Asma'u ta gyaɗa tare da miƙewa suka fita. Falon ya rage daga Khausar, Moddibo sai Hajja Nana da itama ta miƙe ta fita falon. Cikin shagwaɓa Khausar ta kalli Moddibo tare da narke fuska kana ta tura baki tace. “Yah Mu'allim”. Murmushi yayi kana ya kwantar da jaririn ya janyota jikinsa bakinsa ya kai saitin kunnenta yace “Na'am Minha Viddaaaa ya akayi?”. Ya ƙarashe yana jan sunan. Cike da shagwaɓa tace. “Jifa yanda na saki baki naita faɗan magana gabansu Momy da Didi kuma baka hanani ba”. Murmushi yayi yana shafa bayanta yace. “Ya za'a yi in hanaki fallasa min sirrin dake Ranki?,Taya kike tunanin bakina zai iya dakatar da zinaren kalaman da suke fitowa daga bakinki suna ratsa kogon zuciyata?,Kin kuwa san farin ciki da shaukin dana kasance alokacin?”. Ya fesar da sanyayyan numfashi mai cike da zallan so da shauƙi yace. “A lokacin ji nake tamkar ina yawo a gajimare ji nake tamkar nafi Mazan duniya Sa'a da samun Nagartacciyan mace irin ki kin nuna min so tun baki san menene so ba shin mai zanyi in biyaki”. Cikin wani irin yanayi na musamman tace. “Ka ƙaunaceni ka kuma soni fiye da yanda nake son kaina kada ka haɗa ni da kowa atare da kai idan kayi min haka kaga yimin komai Yah Mu'allim”. Ahankali ya ɗago kanta tare da ɗaura lips ɗin sa asaman nata yashiga kissing ɗin ta... Alhamdulillah zuwa yanzu jikinta yayi ƙwari bazama ace Thearter aka mata ba kullum Asma'u da Dija anan suke yini ana I gobe suna Dr Zakariyya, Asiya Hajja Nana, Abban Jameel, Lalla Hafsat suka zo. Hajja Nana da Innayi ce zaune da Khausar aɗaki yayin da Innayi ta zuba mata abinci ta bata taci Momy kuma na riƙe da jiriri tayi masa wankan Yamma ta saka shi cikin wasu fararen kayan sanyu masu masifar taushi pink and white collar. Anutse Moddibo ya shigo ya same su Kai tsaye bakin gadon ya wuce gefenta ya zauna. Kallonsa hajja Nana tayi tare da cewa. “Wai kai kam baka jin kunya ne?”. Juyawa yayi ya kalleta kana yace. “Kin iso da sa ido ko? Idon ki be iya gani bakinki yayi shiru ko?”. Hararansa tayi tare da faɗin. “Ba dole ba idan bani nake taka maka birki ba babu mai taka maka birki”. Kallonta yayi tare da cewa. “Toh sai kiyi mugani in birkin zai taku”. Anutse Khausar ta kallesa kana ta kalli Hajja Nana tace. “Yah Mu'allim rabu da ita”. Murmushi yayi tare da cewa. “Aima na rabu da ita?”. Khausar kuwa nutsuwarta ta tattara kana tace. “Yah Mu'allim gashi har gobe suna in Allah ya kaimu”. Kai ya gyaɗa kana yace. “Eh”. Ahankali ta langwaɓar da kai tare da cewa. “Kuma banji ka faɗa min sunan yaron ba”. Murmushi yayi kana yace. “Kuma tun a asibiti kafin ayi mishi wanka na masa huɗu ba tun kafin ki farfaɗo”. Murmushi tayi kana ahankali tace. “Kuma Yah Mu'allim baka faɗa min ba". Juyawa yayi ya kalli Asma'u kana ya kalli Asiya dake cewa. “Ai dai kam bamu san sunan yaro ba gashi har gobe Suna”. Didi kam ido ta zuba mishi tana kallonsa Momy kuwa sunkuyar da kanta ƙasa tayi tana sawa Jaririn safan hannu tace. “Toh menene sunan”. Sunkuyar da kansa ƙasa yayi kana ya motsa laɓɓansa tare da cewa. “Sunan shi Jameel”. Cikin tsananin jin daɗi Asma'u ta kallesa tare da cewa. “Allah sarki Yah Moddibo Ubangiji Allah ya saka da Alkhairi Allah yabar zumunci ayyah Yah Jameel ɗina Allah ya raya shi Allah ya mishi Albarka”. Murmushi yayi tare da cewa. “Ameen ya Allah Asma'u, Allah yasa ya biyo halin takwaransa”. Ya ƙare maganar yana Murmushi. Innayi ce ta amshi zancen da cewa. “Naji Ibraahim kuna na kiranshi da *Keyan*”. Kai Modibbo ya jinjina tare da cewa. “Eh laƙanin kenan. Amman asalin sunan Jameel, Allah ya raya mana shi yayi nagarta irin ta mai sunanshi”. Cikin tsananin jin daɗi Asma'u tace. “Ameen ya hayyu ya ƙayyum ”. Khausar na Murmushi tace. “Ameen ya Allah yasa ya biyo halin takwaransa Allah yasa yayi Ilimin takwaransa”. Cikin jin daɗi Didi tace. “Ka kyauta Babana Allah Ubangiji ya raya mana Jameelu”. “Ameen ya hayyu ya ƙayyum ”. Cikin tuno da Jameel Hajja Nana tace. “Ameen ya Allah ai Jameelu mutumin kirki ne”. Asma'u kuwa cikin sauri ta ɗauki waya tare da kiran Ummi Ummi na ɗauka tace. “Ummi albishir”. Daga ɗaya ɓangaren Ummu tace. “Goro”. Cike da farin ciki Asma'u tace. “Yah Jameel ya samu takwara”. Murmushi Ummi tayi tare da faɗin. “Hmmm Asma'u kenan kece baki sani ba amma ainin tun ranan Aliyu ya faɗa min” Murmushi Asma'u tayi kana tace. “Ummi shine baki faɗa min ba ranan muna hira ina cewa Ala'andi wani suna za'a sawa yaron kikayi shiru ashe duk kin sani”. Murmushi tayi tare da cewa. “Na sani mana tun ranan ya faɗa min”. Murmushi Moddibo yayi tare da cewa. “Ai TOH na rigaki yin albishir ɗin”. Dariya ta sanya tace. “Wallahi Yah Moddibo Ina sauri in rigaka ashe ka rigani”. Haka sukayi yinin ranan anata shirye-shiryen suna, nan washe gari suna akayi raɗin suna da hidindimu kamar yanda al'adan masarauta take. Bayan sallar la'asar manyan Fada ne a zaune saboda Aranar Abualeey yake son yin Murabus ya barwa Moddibo sarauta. Bayan an zauna an cika a Fada anyi komai an taru Sarkin Al'adun Fada ne ya juya ya kalli Moddibo dake cikin wani irin shiga na alfarma da kawa da yayi masifar fitar da ainihin kyawunsa da ƙwarjinsa kana yace. “Alhamdulillah kamar yanda al'adun Fada take sarki yana da dama da iko da zai yi Murabus tun yana da rayuwarsa ya danƙa Mulki a hannun ɗan sa da yake ganin zai iya gadon mulkinsa kana zai iya kula da Masarauta yanda ya kamata dan haka Sarki Youseef Mohammed Aliyu Mouley ma yayi alƙawari zai maida Sarauta ahannun ɗan sa Aleeyu Youseef Mohammed Aliyu Mouley”. Cikin jin daɗi Manyan cikin Fada da Manyan Masarautu na gefe-gefe wanda baki ɗaya sun san da Maganar an samu sa hannunsu tun watanni hudu da suka wuce kowa cikin jin daɗi da farin ciki yake faɗin Alhamdulillah. Cike da girmamawa Sarkin Fada ya juya ya kalli Moddibo tare da cigaba da cewa. “Kuma a wannan ranane za'a ƙara wa Sarki Aleeyu Youseef Mohammed Aliyu Mouley mata kamar yanda atsarin Masarauta sarki bai kasancewa da mace ɗaya sai an masa biyu aranan da za'a danƙa mulki a hannunsa”. Cikin sauri Moddibo ya ɗaga kansa ya kallesu sai kuma ya saki wani Murmushi dashi kaɗai yasan ma'anar sa juyawa yayi ya kalli Abualeey dake cikin matsanancin farin ciki kana ya kalli Sarkin Fada tare da cewa. “Ina son magana da mahaifina”. Kai Sarkin Fada ya gyaɗa kana yace. “Toh shikenan ba damuwa”. Kana suka shiga ɗakin Sirri Shida Abualeey, Waziri, Galadima Wambai Garkuwa... A dai-dai lokacin kuma acikin gida Khausar ce cikin shiga ta alfarma sanye take cikin wani lafiyayyan Abaya Pinch colour mai masifar taushi da santsi da yasha duwatsu kana ta ɗaura Alkyabba ta Masarauta fari ƙall mai masifar taushi wanda al'ada ce ta Masarauta wanda ranan da za'a naɗa mijinka a Masarauta zaka sa. Shima Jaririn sanye yake cikin shiga na alfarma wasu picnh colour kayane tausasa kana aka daura masa ƙaramin Alkyabba fari irin na jarirai. Sai hotuna suke ta ɗauka dasu Lalla, Khadijah Lalla, Hafsat Asiya, Asma'u, Dija, Rahama, Raudat Asma'u kuwa kai tsaye take turawa cikin group ɗin su na class mate ɗin su da suka gama makaranta. Nan da nan cikin group ɗin ya kace me da surutu kala-kala kowa na tofa albarkacin bakinsa wata ƙawarsu wacce lokacin da suke makaranta bencinsu ke kusa da nasu Khausar mai suna Hawwa Idris ne tace. “Ikon Allah wai Khausar ce haka🤔 girma yazo rawan kai ya gudu?”. Tayi typing da emotion na mamaki dariya Asma'u ta tura mata tare da cewa. “Gashi kuwa kinga zahiri” Cikin Mamaki tayi voice dan gani take typing ɗin bai mata sauri kana tace. “Masha Allah shiyasa akace arayuwa kada ka taɓa wulakanta mutum domin baka san baiwar da Allah ya mishi ba wai yau Khausar ce matar Sarkin Morocco kuma Malam Moddibo?”. Hoton dariya Asma'u ta sake tura musu tare da faɗin. “Aikam ikon Ubangiji yafi gaban haka?”. Wata mai suna Jidda ce tace. “Aikuwa dai muma Allah yasamu Adamshin ku Asma'u ku kam kunji daɗin rayuwarku”. Murmushin Samira Sani ta turo tare da cewa. “Uhmmm kuma ku godewa Allah a yadda kuke ɗin”. Da sauri Khadijah Sule tace. “Sosai ma kam Samira am”. Amin kuwa cikin sanyi da nadama tace. “Alhamdulillah ai in Allah ya baka lfy ka gode masa”. Haka dai suka cigaba da hira acikin group ɗin kowa na faɗin albarkacin bakinsa. _Daga can gefe kuwa su ne Rafi'a,Tutus kitchen, Mom sayyeed&Noor Tatti Dija chiroma, ne da suka halarci wajen sunan ne suke ta Video da hotuna suna turawa cikin Group ɗin SAKAYYA Team Moddibo da Khausar kam baki yaƙi ruhuwa duk farin ciki ya cika su ganin irin gift da Khausar ta bayar akawo musu._ _Daga can gefe kuma ƴan karatun bati siddan na Allah ya isa kenan da basu biya kuɗi ba suke wiƙi-wiƙi da ido duk hakki ya hanasu sakewa da samun nitsuwa..._ Asma'u dake cigaba da hotuna da wayar Khausar wayar ya ɗauki suwwa ganin sunan Yah Mu'allim na yawo yasa da sauri ta nufi Khausar dake tsakiyar Didi da Momy suna hoto tayi saurin isa gareta kana ta tsugunna zata miƙa mata wayar kasancewar azaune suke haka yasa ta fito a hoton da yayi masifar kyau. Asma'u kuwa cikin raɗa takai bakinta kunnenta tace. “Gashi fa Yah Moddibo yana kiran ki”. “Mu gani”. Cewar Khausar tana karɓan wayar tare da kaiwa kunnenta tace. “Assalamu Alaikum Yah Mu'allim”. Cikin wani irin yanayin na musamman yace. “Minha kizo ki sameni aɗakina”. Kai ta gyaɗa tare da cewa. “Toh”. Sai kuma ta miƙe tare da rungume jaririn kai tsaye ta nufi sashen bakinta ɗauke da sallama ta shiga falon nan ta samu Dr Jameel, Dr Zakariyya, Ibraahim,Yah Ali, da Yah Abba da sauran yan uwansa. Yah Abba na ganinta yayi Murmushi tare da cewa. “Mai jego kin sha ƙamashi”. Murmushi tayi kana tace. “Ai dai kam”. Kallonta ta mayar kan Ibraahim tare da cewa. “Ibraahim Yah Mu'allim fa?”. Da hannu ya nuna mata bedroom ɗin kana yace. “Yana ciki”. Ahankali ta nufi bedroom ɗin kwance ta gansa akan gadon yana ganinta ya saki sanyayyar ajiyar zuciya tare da buɗe mata hannunsa. Cike da begensa ta zauna kusa dashi miƙewa yayi ya haɗa ta da jaririn ya rungumesu ahankali ya riƙa kissing ɗin goshinta zuwa wuyanta da kuma sassan jikinta baki ta ɗan tura tare da cewa. “Yah Mu'allim ka matsaneni kuma ɗanka ya matse min wajen Theater na”. Cikin sauri ya saketa kana ya karɓesa ya kwantar dashi tare da jawota jikinsa ya rungumeta sai kuma ya saki sanyayyar numfashi kana ya ruggumeta tsam cike da kulawa da kuma ganin yanayinsa ta shafo sajensa tare da cewa. “Yah Mu'allim lafiya meke faruwa?”. Kanta ya tallofo kana ya kalleta ido cikin ido da mamaki take kallonsa ganin yanda idanunsa suka kaɗa sukayi jawur dasu cike da kulawa tace. “Yah Mu'allim lafiya?”. Sunkuyar da kansa ƙasa yayi kana ya ɗago ya kalleta tare da cewa. “Minha na yiwa Abualeey laifi kuma har yayi fushi dani”. Cikin sauri ta zare idanunta tare da faɗin. “Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un Yah Mu'allim laifin me kayiwa Abualeey?”. Araunane yace. “Minha nayi mishi babban laifi naƙin bin Umarninsa”. Cikin tsoro da kaɗuwa tace. “Ya Ilahi Yah Mu'allim akan me baza kabi umarnin Abualeey ba?”. Langwaɓar da kansa yayi kan wuyansa yace. “Saboda kece ban bi Umarnin Abualeey ba!”. Cikin sanyi da rauni tace. “Ya Ilahi bana son jin wannan maganar sam maganar babu daɗin ji Yah Mu'allim Kabi Umarnin mahaifinka shine abinda ya dace kuma shine *SAKAYYAR* da zamuyi masa”. Cikin rauni da karyewar zuciya yace. “Bazan iya ba”. Cike da mamakin shin wani irin abu ne me nauyi da girma agaresa da yasa har ya yiwa mahaifinsa gardama tace. “Haba Yah Mu'allim ya za'a yi kace baza kayi abinda mahaifinka keso ba shin wani irin abu ne?”. Cikin sanyi ya kalleta kana ya lumshe Idanunsa tare da cewa. “Saboda yau yake so a bani mulkin Masarautar Mouley ahannuna”. Cikin sauri da jin daɗi kana da Jimamin yanayin da yake ciki tace. “Toh mene Yah Mu'allim mulkin ne baka son rikewa ko me meyesa zaka yi mishi gardama?Kuma ai nikam ma ina son mulkin nan meyesa baza ka karɓi Sarautar ba? Kawai ka karɓi mulkin shine abinda ya dace”. Kai ya jujjuya tare da juya ƙwayar idanunsa acikin nata kana ya riƙo hannunta acikin nasa tare da cewa. “Ba karɓan mulkin bane matsala Minha”. Cikin rashin fahimtar abinda ke damunsa tace. “Toh ka karɓi mulkin mana kayi mishi biyayya akai”. Hannunta ya damƙe kana yace. “Ki bari kiji ko menene”. Fuska ta tsuke tare da cewa. “Nikam babu abinda zanji Yah Mu'allim kawai kayi mishi biyayya akan abinda yake so ka karɓi mulki Allah ya tayaka riƙo ya baka ikon Adalci kai masa biyayya ka samu lada”. Cikin sanyi da rauni yace. “Cewa yayi an bani mulki bisa sharaɗin za'a bani Auren wata mata ya zama ina da mata biyu!”. Da wani irin sauri ta dafe ƙahon zuciyarta da yayi wani irin harbawa cikin rauni da fusgar magana tace. “Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un”. Atake jikinta ya fara rawa kar-kar-kar tamkar wacce aka watsawa ruwa ƙanƙara atsakiyar hunturun sanyi kana idanunta suka kaɗa sukayi jawur tamkar garwashin wuta lokaci ɗaya taji numfashinta na Up and down alamar yana shirin barin gangar jikinta jawota yayi ya riƙe ta da damuwa atare dashi yace. “Kee ki tsaya mana ki nutsu me haka!?”. Gaba ɗaya ta rikice numfashinta sai fusga yake alamun tana gab da suma saboda tsabar masifar kishi, cikin fusgar numfashi da ficewar hayyaci ta dafe ƙahon zuciyarta tare da cewa. “Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un Yah Mu'allim Aure kuma?,Wata matar za'a Aura maka?,ita?”. Sai kuma ta tsaya da Maganar jin numfashinta na shirin barin gangar jikinta alamar zata iya rasa numfashinta. Moddibo kuwa cikin matsanancin mamaki tsoro gami da ruɗu yake kallonta tabbas yasan tana da kishi amma bai taɓa tunanin kishinta yakai wannan matsayin ba. Cikin sauri ya rungumeta tare da riƙo hannayenta kana yana jijjiga fuskarta yace. “Khausar Khausar ki nutsu mana ki buɗe idanun ki dan Allah ki tsaya ki fahimci abinda zan faɗa miki”. Da ƙyar ta iya buɗe idanunta. Cikin sauri da tsoro ya sake tallafe Fuskarta ganin yanda ta zazzaro idanunta sukayi wani irin ja. Ahankali ya fara bubbuga kumatunta tare da cewa. “Dan Allah Minha ki nutsu kiji abinda zan faɗa Miki”. Cikin rauni murya da bugawar zuciya tace. “Yah Mu'allim yanzu mata zasu ƙara maka innalillahi wa'inna ilaihi raji'un”. Sai kuma ta kife kanta akirjinsa ta saki marayan kuka mai masifan cin rai da zafi kukan data sakene ya temaka wajen daidaiton numfashinta ya tsaya. Ahankali ya tallafota jikinsa yace. “Minha shine laifin da nace Miki na yiwa Abualeey saboda nace masa, in dai har sai an ƙara min mata za'a bani mulkin, ni na yafe bana buƙatar mulki abawa Ibraahim nayi alƙwari zan rayu daga Ni sai ke sai kuma ɗan mu da kuma wa'anda zamu haifa nan gaba”. Khausar kam wani irin kuka mai tsuma zuciya da tsananin kishi take yi. Moddibo kuwa cikin gaskiya da gaskiya ya cigaba da cewa. “in dai akan mulkine zan yi Miki kishiya abawa Ibraahim in yaso a Aura mishi Mata huɗu a rana ɗaya, nayi alkawarin bazan yimiki kishiya a kan mulkiba Amman ban miki alkawarin cewa wai bazan Miki kishiyaba dan bansan ne Allah zai tsara a kanmuba a gaba”. Da sauri ta tashi kana ta buɗe Idanunta cikin rauni da shesh-sheƙa tace. “Mata fa kace zasu Aura maka”. Cikin kwantar mata da hankali yace. “Ba kiji mai nace Miki bane indai mulki ne na haƙura dashi a bawa Ibrahim abarni Ni in rayu dake da ɗana da abinda zaki haifa agaba”. Ahankali ta shiga sakin ajiyar zuciya Moddibo kuwa cike da tarin ƙaunarta ya cigaba da faɗin. “Na tabbar kun isheni farin ciki kun isheni jin daɗin rayuwa kun isheni komai batare da mulkin nan ba Ni na yarda zan kasancewa Ibraahim mai bada shawara abawa Ibraahim mulki shine abinda yafi min kwanciyar hankali hakan ya miki kinji daɗi akan haka”. Cikin matsanancin jin daɗi da farin ciki tace. “Na yarda in dai har Abualeey ya yarda Bama son mulkin mun bar musu mun yafe musu mulkinsu Mukam Bama so”. Akuma dai-dai lokacin Jaririn yasa kuka cikin sauri ta kallesa cikin shesh-sheƙan kuka tace. “Abu J ba ka jiba yana kuka shima baya so a yiwa Mimeeinsa kishiya”. Cikin sauri ya rungumota jikinsa kana ya haɗa da jaririn ya rungumesu tare da cewa. “Mu bar musu mulkinsu Minha ba ruwanmu suje can su ƙarata da mulkinsu, su riƙe abinsu abarmu haka mu cigaba da jin daɗi da kwanciyar hankali yafi mana”. Dai-dai lokacin Ibraahim yayi knowking kana ya sanar masa zuwan Momy da Didi. Suna shiga Didi ta kallesa Babu walwala atare da ita tace. “Yanzu Aleeyu ka kyauta kenan ɓacin ran da kasa Mahaifinka”. Cikin sauri ya mike kana ya tsugunna gaban Didi tare da cewa. “Didi dan Allah kuyi haƙuri”. Cikin sauri da rashin walwala Didi tace. “Shi ya gama yanke hukunci amatsayin sa na Mahaifin ka Sarautace an riga da an baka ita sai kayi abinda kaga zaka iya akai”. Da sauri cikin shesh-sheƙa Khausar tace. “Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un Didi yanzu kuma harda Mata za'a ƙara mishi?,”. Cikin tsuke fuska momy ta harareta tare da cewa. “Dan Allah rufe mana baki, sokuwar banza sokuwar wofi, in ba'a Aure ke aka Auro ki baza ki taya mijinki yanda zai yiwa iyayensa biyayya ba, sai ki tsaya sokonci kina kuka kina cewa an ƙara masa mata matar kashe ki zata yi, ko kuma akan ki zata zauna?”. Cikin rauni ta fashe da kuka kana ta jingina kanta da bakin gado cikin shesh-sheƙan tace. “Momy ba zaki gane bane bazan iya rayuwa da wata mace tare da Yah Mu'allim ba”. Ahankali Didi ta ɗagota kana ta dafa kafaɗarta tare da cewa. “Kiyi haƙuri Sarauta ce an bashi Mata kuma tunda yace baiso da ɗaya zai zauna shikenan tun da dama bawai shariya ɓace ta tsara haka, al'adace”. Ajiyar zuciya mai sanyi ta shiga saki tana jin nutsuwa na diran mata shi dai Moddibo kan sa na ƙasa Didi kuwa cikin kwantar mata da hankali ta cigaba da faɗin. “Allah da kansa ya basu Umarni suyi Huɗu, Uku, Biyu idan kuma ba zasuyi adalci ba suyi ɗaya tunda yace ba zai yi adalci ba laifi. Mahaifinsa ya yarda an bashi Sarauta batare da anƙara mashi mata ba”. Cike da matsanancin farin ciki ta mike ta rungume Didi kana tace. “Nagode Didi Ubangiji Allah ya miki Albarka”. Cikin sauri ta saki Didi kana ta tsugunna ta fuski Alƙibla tare da yin Sujudur Shukur ta godewa Allah kallonta ta mayar kan Moddibo dake Murmushi ta miƙa masa hannu tare da cewa. “Yah Mu'allim Alhamdulillah ”. Martanin Murmushi ya mayar mata yana mai jin wani irin nutsuwa na ratsa sassan jikinsa ganinta cikin farin ciki ahankali yace “Alhamdulillah” Murmushi Didi tayi tare da riƙe hannun momy kana ta kalli Moddibo tace. “Idan ka gama murnan ka tashi ka tafi Fada ana damƙa maka sarauta”. Kai ya gyaɗa tare da cewa. “Toh”. Momy kuwa kallon Khausar tayi kana tace. “Wuce mu tafi ” Ta ƙare maganar suna fita. Cikin sauri Khausar ta miƙe tare da faɗawa jikin Moddibo tayi masa wani Amintaccen runguma sai kuma ta tallafo kansa ta haɗe bakinsu ta shiga kissing ɗin sa ahankali ta zare harshenta cikin nasa tare da riƙe hannunsa Fuskarta ɗauke da maɗaukakin farin ciki tace. “Ina ƙaunarka Abu J My life is nothing without you”. Murmushi yayi kana ya lakace mata hanci tare da cewa. “Shikenan kuka ya ƙare ko?”. Dariya ta sanya tare da ɗaukan Jaririn tabi bayansu Momy da tuni suka fice kana shi kuma ya fita ya samu su Ibraahim suka wuce Fada. Aranan aka naɗa masa Sarautar Mouley kana aka ɗaura auren Rahama da saurayinta kana matar da za'a Aura masa aranan aka Aura wa Ibraahim ita Ibraahim kam. baki har kunne cikin jin daɗi da farin ciki aka gama Shagali da daddare aka kaiwa Ibraahim matarsa. Tun aranan Lalla Hafsat da wasu daga cikin baƙi suka tafi da Rahama kasan cewar ƙanin mijin Lallai Hafsat ne mijinta yasa aka wuce Mexico da ita baƙin suna kuma duk an watse lfy... Haka rayuwa ta cigaba da tafiya Khausar na samun kulawa mai kyau. ranan da ta cika sati Uku Alhamdulillah Thearter yayi gwaɓi sosai suka je asibiti aka sake dubawa a ranan sukaje asibiti Alhamdulillah aka duba akace babu matsala yayi kyau saboda jikinta yana da kyau yaro yayi kuɓul-kuɓul gwanin sha'awa Masha Allah. A ranan da suka cika wata ɗaya da yammaci Khausar bayan ta fito daga wanka ta shirya cikin wani riga da skirt na less me kyau jikinta sai ƙamshi yake ɗan ta yayi kuɓul-kuɓul Masha Allah yayi ƙato gwanin ban sha'awa. Zaune suke Khausar Innayi da Hajja Nana suke a bedroom. Yayin da Momy da Raudat ke zaune Side ɗin Didi tana ta shirye-shiryen tafiya nan da kwana biyar masu zuwa. Ahankali Moddibo ya shigo bedroom ɗin hannunsa riƙe da Jaririn dake tsala kuka kusa da Khausar ya zauna kana ya ɗaura mata yaron akan cinyarta kai ya langwaɓar cikin wata amintacciyar murya me cike da kulawa tare da tsantsar soyayya yace.. “Minha yunwa fa yake ji”. Ashagwaɓe ta tura baki kana ta langwaɓar da kai tare da cewa. “Yah Mu'allim ɗazu fa yasha kuma sai yaita tsotseni”. Akasalance yace. “Ki ƙara mishi”. Fuska ta narkar tare da faɗin. “Toh tunda ya daina kuka a bari sai anjima”. Ahankali ya girgiza kai kana yace. “A'a ki bashi yanzu”. Miƙewa Innayi tayi tare da cewa. “Khausar bari inje inyi Miki ɗan wake naji kina cewa kina son ɗan wanke tunda kika haihu baki ciba”. Murmushi tayi kana tace. “Yawwa Innayi na ayi min shi yaji yaji yayi daɗi sosai sannan asa min da ƙwai da lemun tsami akai”. “Toh". Innayi ta amsa tare da ficewa. Hajja Nana kuwa ido ta zubawa Moddibo lokacin daya zuge zip ɗin rigar Khausar ta baya. Cikin Mamaki tace. “Ohhhh ikon Allah”. Ta faɗa asanda taga yayi ƙasa da wuyan rigar Nonon fito, kan yaron ya tallabe ya sawa yaron abakinsa. Ta cigaba da cewa. “Gwara ma ni in tattara mu koma in bar muku gidanku. hankalin mu ya kwanta wai nan kai Sarki ne guda". Juyawa yayi ya kalleta kana yace. “Toh ce Miki akayi Sarauta anayinsa atsakanin Iyalai ne? Ai sarauta iya kacinta Fada”. Cikin taɓe baki Hajja Nana tace. “Ohhh Allah ya kawo mu zamani ai kai ko A Fada idan zaka samu za kayi musu taɓara” Murmushi yayi yana shafa sajensa yace. “Toh Matatace fa,Ko ba matata bace? Sadaki fa na biya”. Hararansa tayi tare da cewa. “Ka biya ko aka biya maka?”. Dariya maganar nata ya bashi amma sai ya murmusa yace. “Eh koma dai menene Matatace ni wlh kin isheni da gorin biya min sadaki akayi dan haka ni yau zan biya nawa sadakin”. Ya ƙare maganar yana jan wayarshi tare da ƴan danne-danne. Dariya ta sanya tare da cewa. “Ohhh baki baya mutuwa ai da kai da ita duk bakin ku ɗaya ne”. Khausar Murmushi take musu tana cigaba da bawa yaron Nono. Sai kuma ta kalli wayarta jin sautin shigowar saƙo. Hannunta na hagu tasa ta ɗauki wayar tare da buɗe saƙon. Cikin tsananin mamaki ta zaro ido ganin alert ɗin 10 million da Modibbo ya tura nata da rubu a jiki. *Minha ga sadaki na*. Cikin kaɗuwa tace. “Yah Mu'allim 10 million fa ka turo min me sanyi dasu, million goma”. Sai kuma ta ƙare maganar da kallon Hajja Nana dake cewa. “Da gaske”. Cikin tsananin jin daɗi Khausar tace. “Wallahi kuwa gasu kin gani”. Ta ƙare maganar tana miƙa mata wayar da kuma yaron sai kuma ta ruggumeshi tana saki kishi sassayan kiss tako ina a jikinsa. Ganin yadda ta ruɗene yasa Hajja Nana yarda bawai dan ta fahimci rubutun alert ɗin ba. Haka tai ta murna tare da godiya, kukan da Keyan ya sakan ne yasa ta saki uban ta karɓi ɗan kana taci gaba da bashi Nono. Cikin dariya Hajja Nana tace. “Daga yau ka huta da gori, kuma dole a bani million ɗaya a ciki”. Murmushin yayi tare da cewa. “Kawo account inki in baki naki sadakin tunda jikarki na gudun kishi sai in haɗata dake”. Cikin dariya tace. “Yoh ina ni ina aure ai na gama aure kam”. Dariya sukayi baki ɗaya. Bayan ta gama bashi da kansa ya mayar da Nonon kana ta mike tare da faɗin. “Kizo muje ki gyara min Siff ɗina ya hargitse”. Kai ta gyaɗa kana tace. “Toh”. Tare da miƙewa tabi bayansa da kallo Hajja Nana ta bisu sai kuma ta saki Murmushi tare da ɗaukan Jaririn tana mishi wasa. Suna shiga tsakiyar bedroom ya jawota jikinsa ya rungumeta yana shaƙan ƙamshin Kwalaccan Sirri da Humran _Aunty Aysha Aliyu Garkuwa_ da tayi amfani dashi sosai ƙamshinta ke zautar dashi yana masifar son ya riƙa shaƙar ƙamshin jinta yana masifar gigita masa tunani cikin wata kasalalliyar murya me cike da shauƙi da fitina yace. “Minha yanzu dan Allah tsawon kwana nawa kika fara Sallah?”. Cikin lumshe idanu da yanda lallausan tafin hannunsa ke yawo asassan jikinta ta fesar da sanyayyan numfashi tare da cewa. “Yah Mu'allim nafi sati biyu da fara Sallah ”. Ɗan ware idanunsa yayi kana muryansa can ƙasan maƙoshi yace. “Kina tsoron kishiya kuma kina tsoron kyautatawa mijinki da ɗauke bukatarsa”. Ashagwaɓe ta ƙyafta ƙwayar Idanunta cikin nasa tace. “Yah Mu'allim nifaaaa” Da sauri ya sake ƙanƙameta yana sakin ajiyar zuciya yace. “Minha kin san dai ina da buƙata bazan iya jiran abinda Likitocin nan suka faɗa ba”. Cikin sanyi da ɗan tsoro tace. “Thearter na fa kada ya ɓalle”. Yana yawo da hannunsa aƙugunta yace. “Bazai ɓalle ba”. Ya ida maganar yana zama bakin gado kana ya zaunar da ita kan cinyarsa tare da zuge zip ɗin rigar ta yayi ƙasa dashi kana shima ya cire nashi blanket ya jawo ya rufe su tare da ɗaura bakinsa akan dogon hancinta yana tsotsa kana ya mayar kunnenta yana hura mata sanyayyar iskan bakinsa. Sai kuma ya tsaya jin tana cewa. “Yah Mu'allim ina tsoron Theater nafa”. Muryansa can ƙasan maƙoshi irin na wanda ke cikin tsananin buƙatuwa yace. “Na sani zan biki ahankali”. Bai jira jin Abinda zata ceba ya shiga sarrafa ta cike da bege da kuma shauƙi yayin da ya shiga Binta hankali cikin shagwaɓa da tsoro tace. “Wayyo Yah Mu'allim wajen Theater na zafi fa ina tsoro kar ka ɓalle min ɗinki?”. Cikin ficewar hayyaci yace. “Minhaaaaa bazan ɓalle Miki ba ki nutsu dan Allah”. Ita kam cigaba da zuba masa shagwaɓa da raki tayi tana cigaba dace masa wajen Theater ta sai da ya ɗauki kusan awa ɗaya akanta kafin ya janye jikinsa daga nata ya janyota jikinsa ya rungumeta yana sa mata albarka sai kuma yayi Murmushi yace. “Matsoraciya sai raki ɗinki ɗinki ɗinki sai raki da tsoro". Cikin sauƙe ajiyar zuciya tace. “Yah Mu'allim Allah tsoro nake ji kar ya ɓalle”. Yana shafa shafeffen cikinta yace. “Ba abinda zai ɓalla shi Minha”. Miƙewa sukayi suka shiga toilet sukayi wanka atare bayan sun fito suka fara jiyo muryan Raudat na cewa. “Assalamu alaikum. Addah khausy”. Da sauri Khausar ta ƙarasa jan Zip ɗin rigar ta ta nufi ƙofa kallonta Moddibo yayi tare da cewa.. “Kamar Raudat ko?”. Kai ta gyada kana tace. “Eh Itace kuma kamar Naji kukan Keyan”. atare suka fita yana gyara wuyar rigarsa yayin da take naɗe ƙasan rigarta. Suka fita falon idanunsa ya sauƙa kan Raudat dake rungume da jaririn. Ware idanu Moddibo yayi tare da faɗin. “Ya Salam Aunty Raudhiy yanzu ke aka bawa Yaron nan?”. Murmushi tayi tare da kallon fuskar Keyan tace. “Yah Moddibo ai na iya riƙewa bazan kada shiba”. Murmushi yayi tare da faɗin. “Aikam ba zaki kada shiba kawo shi nan”. Karbansa yayi ya bawa Khausar ta zauna tana bashi Nono suka zauna gefenta suna ta hira... Bayan kwana biyar Momy suka wuce Saudi ita da Hajjaj Nana dan Modibbo ya biya musu umra, bayan sun gama aikin umrarsu ne suka koma Nigeria bayan komawar su da sati ɗaya akayi. Auren Amina da Baban Samira Sani cikin ikon Allah mai gadin gidansu Samira yace yana sonta fahimtar yanayin da take ciki kuma zuwa yanzu Alhamdulillah jikinta yayi sauki arana ɗaya aka ɗaura Auren Babanta ya bashi gida da jari kana ya nemi wani sabon mai gadi. Haka suka tare abinsu Samira da maigadinsu. ita kuma Amina tana rayuwarta da tsoho. Hajiya Bunayya da Hajiya Lami kuwa na can Sycatry suna gallar rayuwarsu da girban abinda suka shuka. Haka dai Rayuwa ta cigaba da tafiya Khausar kam Alhamdulillah yaronta ya kai wata shida yayi ɓul-ɓul dashi yana zama kana yana wangale baki yana dariya sosai. A wannan lokaci kuma suka tafi aikin hajji, Ita da Modibbo da ɗan Jaririnsu da Hadimar dake kula dashi da kuma innayinsu, Asma'u da Dr Jameel, Asiya da Dr Zakariyya, Dija da Yah Ali, Yah Abba da matar daya aura wata biyu ɗaya wuce. Sai Didi da Innayi da Abu Ali, da kuma Ibrahim da matarsa. Watansu ɗaya a can suka dawo, bayan sun dawo da mako biyu suka je Mexico. Sosai Lalla Hafsat da Rahama sukayi daɗin sosai. Itama kanta Khausar Mexico tayi mata daɗi sosai. Makonsu uku suka dawo. Taraba. Nigeria Gembilan Yau ya kasance labari cikin ɓadda kama Uncle Naseer ya shigo cikin garin Gembila da niyyar kwashe Mahaifiyarsa da Mahaifinsa su koma Indi'a da zama. Cikin dare ya shiga cikin unguwar su da sauri ya buɗe musu mota tare da cewa Mamansa da Babansa. “Kuyi sauri kushi ga mu tafi”. Kai Maman ta gyaɗa kana tace. “Toh ai gwara ka kwashe mu mu tafi mu huta da jaraba da Sa idon mutanen gari da gulmace-gulmace”. Ta ƙarashe Maganar tana shiga motar. Shikam Uncle Naseer cikin sauri ya shiga motar yaja su. Suka fara tafiya suna gab da fita garin Gembilan motarsu tayi tambul ta riƙa juyawa tana bugawa da tsaunukan gefen titi kafin ta kama da wuta sukayi mugun ƙonewa sai ya Fuskarsu ce ta rage kana kuma b.... By *GARKUWAR MARUBUTA* Uncle Naseer kuwa, daga ƙugunsa zuwa ƙafafunsa ya ƙone ƙurmus kana bai mutuba yayin da fuskarsa yayi baƙiƙƙirin yanayin halittar fuskarsa ta sauya tamkar an babbaka kare. Mamansa, Babansa kuwa atake rai yayi halinsa Uncle Naseer kuwa cikin ƴan kawo agajine suka daukesa suka kaisa asibitin cikin. Taraba. Daga ƙarshe dai dole Lamiɗo aka kira Lamiɗo kam lokacin da akace Uncle Naseer yayi hatsari sosai yayi mamaki kasancewar baisan zuwansa garin ba kana yayi mamaki da akace iyayensa sun mutu... Lokacin da Lamiɗo ya isa asibitin ya samu ina baki ɗaya Uncle Naseer babu abinda yake Banda jujjuya kai cikin tsananin azaba da Kiɗima sosai Lamiɗo ya tsorata da ganin yanda halittarsa ta sauya baki ɗaya jikinsa yayi sanyi ya sake jin tsoron Allah da kuma tsoron saɓawa Ubangiji. Uncle Naseer kuwa Cikin matsanancin kuka da radaɗin azabar daya game jikinsa ya kalli Lamiɗo kana ya riƙe hannunsa tare da cewa. “Na ƙulla sharri na kulla rashin imani na ƙulla shirka da riya da yawa gashi Allah ya kamani lokacin da banyi zato ba lokacin da nake tsaka da shirya makirci na zama abin tausayi kuma abin ƙonawa cikin wanan azabebuyar wuta”. Kai Lamiɗo ke girgiza wa cikin tsananin tausayi da son kwantar mishi da hankali Amman ina. Cikin ihu da kururuwa Uncle Naseer ya cigaba da cewa. “Gashi tun daga nan duniya Allah ya fara ƙonani da wuta ina ga naje lahira nayi tsafi na sadaukar da mutane da yawa nasha jini”. Kai Lamiɗo ya girgiza cikin sanyi da mamaki yace. “Babu amfanin wannan maganar Naseer kawai ka tuba zuwa ga Allah kayi ta Istigfari”. Cikin kururuwa da azaba Naseer ya girgiza kai tare da faɗin. “Bazam iya ba bana jin zan iya tuba Ni mushrikine na haɗa Allah da wani saboda duniya wayyo nashiga uku na lalace kaicona wayyo Ni wayyo kaina”. Kallonsa Lamiɗo yayi cikin mamaki yace. “Baka iya tuba kuma toh kana so ka mutu da zunubi ne?”. Kai kawai Uncle Naseer ke girgizawa ya gaza buɗe bakinsa ya nemi gafarar Ubangiji alamar Allah ya hana shi samun rahamar sa haka sai ya cigaba da surutai yana kururuwa tare da faɗe-faɗe da kuma abinda yake aikatawa cikin azaba da zugin da jikinsa ke masa yace. “Ni nake zama Maciji na tsotsa jinin Amina naso in kashe ta Allah bai ƙaddara ba kwananta yana gaba ita. Asirinta ya ruhu naso in cutar da ita Allah bai nufa ba amma laifin Mahaifiyarta su suka nuna kwaɗayin kuɗinsu ga yanda rayuwa ta zamo mini”. Ya ƙare maganar cikin tsananin kururuwa da firgita yayin da yake fisge-fusge yana zabura kana idanunsa suka zazzago cikin ihun azaba yace. “Ka gani ko zan mutu kuma in na mutu cikin wuta zan shiga kaga wutar da ake nuna min kalletafa sai ci take tamkar ba abinda zai kashenta”. Cikin rashin sanin madafa da tarin tsoron Allah Lamiɗo yace. “Naseer ka daina kururuwa ka tsaya kayi salati da istigfari”. Yana cigaba da ihu tare da firgita yace. “Inyi salati kana ganin wutar da ake nuna min cikin wutar nan wai za'a jefani? Kuma kace inyi shiru”. Haka dai ya ci gaba da tona wa kansa asiri ɗa'a fade-faɗe abubuwan d yake ganin, yinin wannan ranan ya mutu aka tattarasu dasu da iyayensa aka binnesa... A cikin wannan kwanakin kuwa Baffa Jimeta yace Hajja Nana ta tattara kayanta su koma Yola ya gaji da zamanta a Jauro Yaya haka ya ɗaukota ta dawo Adamawa da zama ba don ta soba, Amman bini-bini zatace ya kawota haka kuwa dole yake kawotan tai kwanaki azo a ɗauleta tana komawa bazata rufa wataba zatace a Kaita. Amina kuwa Alhamdulillah rayuwa ta cigaba da tafiya mata cikin kwanciyar hankali tana ta Istigfari tana zaune Lafiya da Mahaifin Samira wanda har ta samu ciki. Wata rana ta fito daga gidan Samira kasancewar basu da nisa tayi mata rakiya kasancewar aminaine har zuwa yanzu suna Aminanta kansu. Suna fitowa suka ga wani mahaukaci yara na binsa suna ta ihu yana cewa. “Nine dai Boka Kar'uzu na aikata shirka na ɓatar da mutane na shuka zunubai da yawa Ni nariƙa yiwa mutane Sihiri!”. Cikin tsananin mamaki da rawan jiki Samira ta kalli Amina tare da cewa. “Amina wanna Boka Kar'uzu ne fa”. Da sauri Amina ta dafe ƙirjinta tace. “Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un wallahi Samira shine rayuwa ba tabbas duk wanda ya saki Allah ya kama waninsa ya shiga uku”. Cikin sanyi Samira tace. “Wallahi kuwa Allah ya yafe mana Ubangiji yajiƙanmu ya gafarta mana zunubanmu”. Cikin kaɗuwa da rauni Amina tace. “Ameen ya hayyu ya ƙayyum ”. Boka Kar'uzu kuwa cikin ihu irin na ƙazamai lalatattun mahaukata da ƙarshen su ya munana ya cigaba da ihu yana faɗe-faɗe yaje zai tsalle ke kwalta wata ƙatuwar Mota ta buge kansa atake yayi daga-daga akan kwaltan mai motar kuwa ko tsayawa baiyi ba ya gudu. Irin ƴan iskan samarin nan ne suka sa Shebir suka kwashe Jejjegen naman gawarsa suka tura aƙaton kwalbet da ruwa ke gudu ruwa yaja gawarsa ya wuce ya kai sa cikin Fadamar Gembila kifaye suka samu abinci. Haka dai Rayuwa ta cigaba gaba da tafiya mai aikata Alkhairi ya fuskanci Alkhairi mai aikata sharri ya fuskanci sharrinsa ra'anul aiyn... Morocco rayuwa ta cigaba da tafiya cikin daɗi da kwanciyar hankali Keyah yayi kuɓul-kuɓul dashi ya shiga wata na takwas har ya fara tsayuwa Moddibo ne zaune a tsakiyar falon Didi yayin da Keyah ke rarrafe cikin Murmushi Moddibo yace. “Iyeeee Toyi manga toy-toy Toyi manga toy-toy manga”. Yana ɗan tafa hannunsa Keyah kuwa ƙoƙarin miƙewa yake yana ƙyalƙyala dariya. Didi dake gefe tayi Murmushi tare da cewa. “Ohhh zai fa haukataku in baku nutsu ba fa”. Dariya Moddibo yayi kana yace. “Didi kin gani dai ya fara tsayuwa ko”. Kallon Keyah dake tsaye ya dafe jikin kujera tayi tare da faɗin. “Toh Barka tunda ya fara tsayiwa yayi kyau anyi Sa'a Barka”. Matar Ibraahim dake gefen Didi tayi Murmushi tare da cewa. “Wallahi kuwa Didi kallifa ya tsaya fa”. Sai kuma ta juya ta kalli Khausar tace. “Ba ina faɗa Miki ba shekaran jiya ya riƙe kujera ya tsaya ba. cewa kin dai ji baki yardaba tunda ba ki gani ba Lalla Khausar”. Murmushi Khausar tayi tare da cewa. “Ato yanzu kam na gani da idona Oum Keyah”. Cikin sauri Matar Ibraahim ta rungume Keyah tare da faɗin. “Allah ya raya mana kai da Imani Keyah”. Murmushi Moddibo yayi kana yace. “Ameen ya hayyu ya ƙayyum”. Miƙewa tayi ta ɗauki Keyah tana masa wasa ta nufi Side ɗin sa. Khausar kuwa Ahankali ta juya ta kalli Moddibo cikin sanyi tace. “Yah Mu'allim na kwana biyu banji labarin Asma'u ba tun ranan sunan Addah Asiya fa bamu sake haɗuwa ba”. Cike da kulawa Moddibo ya gyara zamansa yace. “Toh badamuwa in Sha Allahu da daddare zamu je”. Bayan Khausar sun idar da sallar Isha'i suka tafi gidan Asma'u afalon suka same su zaune Dr Jameel na zaune ƙasa Asma'u na saman kujera kallon Khausar Dr Jameel yayi tare da cewa. “Yawwa gwara ma da kika zo”. Cikin kula Khausar tace. “Toh meke faruwa?”. Ta ƙare maganar tana miƙawa Asma'u Keyah data miƙo hannu”. Karbansa Asma'u tayi cikin sanyi murya take masa wasa tare da cewa. “Keyah ɗan Albarka”. Wangale baki yayi yana ƙyalƙyala mata dariya ƙyal-ƙyal-ƙyal rungumesa tayi tare da sumbatar sa kana tace. “Allah ya maka albarka”. Khausar na Murmushin yanda Asma'u ke nunawa Keyah soyayya tace. “Ameen!”. Moddibo kuwa ido ya ɗan zubawa Asma'u dan ya lura kamar fuskantar na ɗan kumbere kaɗan more especially eyes ɗinta. Ajiyar zuciya Dr Jameel ya sauƙe kana yace. “Ki ganta nan wai ita tana ga bata da rabon haihuwa tunda duk gwaje-gwajen da za'a yi anyi lafiyanta ƙalau nima lafiyata lau, amma gashi har yanzu bata da ciki shine take ta kuka b'na faɗa mata lokacine, ta kwantar da hankalinta”. Cikin sanyi tayi Murmushi hawaye na zuba a idanunta tace. “Ka gani fa Addah Asiya ta haihu Dija ma ta haihu amma Ni har yanzu ko ɓatan wata ban taɓa yiba ina so in haifawa Keyah Mata”. Murmushi Khausar tayi tare da faɗin. “Ai zaki haifa masa lokacine fa Asma'u yaushe ma akayi Auren badan haihuwar wuri da ake yiba”. Lumshe Idanunta hawaye suka zubo kana ta taune lips ɗin ta na kasa tare da faɗin. “Hmmm Khausar yanzu fa kusan shekara biyu muke nema tunda mun cika shekara ɗaya da wasu watanni da yin Aure har na biyu muke nema”. Araunane taci gaba da cewa. “Khausar am har yanzu fa ban haihu ba ko ɓatan wata ban taɓa yiba kuma duk gwaje-gwajen da za'a yi anyi ance lafiyata lau shima Dr bashi da matalan komai”. Gyaran murya Moddibo yayi kana yace. “Kiyi haƙuri Asma'u lokacine idan ban manta ba Ummi ta faɗa mana sai da tayi shekara bakwai ana takwas ta samu cikin J ɗina. Tace mana a randa ta cika Shekara tara ta haifi Jameel dan haka kema ki kwantar da hankalinki, in sha Allahu Babu abinda zai faru sai alkhairi kinji ko My dear”. Ya ƙare maganar cikin kulawa a matsayinsa na babban yayanta. Kai ta gyaɗa tare da cewa. “Toh shikenan Yah Moddibo yana iya amma dai ku sani a addu'a Allah ya kawo min masu albarka ”. “In sha Allahu zakmu yita Miki addu'a ”. Sai kuma ta juya jin Khausar na cewa. “Kima kwantar da hankalinki daga Yaye in kawo Miki Keyah shikenan zan bar miki ɗanki”. Murmushi tayi tare da kallon Moddibo tace. “Allah dagaske Yah Moddibo zaku bani?”. Zamansa ya gyara tare da cewa. “Toh me aciki Asma'u ɗana ai ɗan kine, kuma ɗan Khausar ɗan kine”. Cikin jin daɗi tace. “Toh Allah ya raya mana shi da Imani ”. Atare suka amsa da Ameen ya hayyu ya ƙayyum. Haka dai ranan sukai ta hiransu suna bata ƙarfin guiwa sai karfe 12 suka tafi. Bayan wata biyar Khausar ta yaye Keyah kana ta kaiwa Asma'u kamar yanda ta mata alƙwari satinsa uku agidan Asma'u ya saba da yaye ya daina tambayar Nono. Inda ya zamana mafi akasarin zamansa a tsakanin su koda Moddibo ya matsa aje a ɗauko sa Khausar zata danne sa akan abarwa Asma'u. Bayan Yaye Keyah da wata Uku Allah ya sake baiwa Khausar wani cikin. Bayan shekara watannin tara da kwana tara ta haifan ɗa namiji aka sa masa sunan Abualeey Youseef ana kiransa da Ayman haka ranan sunansa aka ta biki da hidindimu bayan ta haihu da wata biyu matar Ibraahim ma ta haihu hakama Dija da Asiya da Matar Yah Abba duk sun haihuwa, Ameena ma ta haifi ƴan twagaye duka maza, Samira Sani ma ta haifi yarta mace Masha Allah itama Khausar ta kuma haihuwa Uwar ƴaƴa maza. Haka dai rayuwa ta cigaba da tafiya akwana a tashi asarar mai rai. Keyah yana da shekara takwas Ayman nada shekara shida sun girma sunyi kyau gwanin ban sha'awa sunyi kuɓul-kuɓul dasu zuwa lokacin ƴaƴan ta maza Uku Keyah, Ayman, Haiydar mai shekara huɗu daga nan bata sake haihuwa ba sai yanzu da take rainon ciki na huɗu wanda yama ɗan girma. Ahankali Khausar dake zaune a babban Falonsu na ƙasa ta ɗan ɗago kanta ganin yaran na sauƙowa daga matakalan Benin Keyah na gaba Ayman na biye dashi Jikinsu sanye da wani Gezner Fari ƙall ƙafafunsu sanye da half covel golden color na maza mai masifar kyau yayin da kansu ke dauke da hula Zhanna bukar blue mai ratsin fari daya dace da kayan jikinsu sosai sukayi nasifar kyau tamkar ka sace su ka gudu. Anutse Moddibo da shigowar sa kenan daga Fada ya durƙusa tare da buɗe musu hannayensa alamar suzu ya rungumesu. Da gudu yaran suka rungumesa. Sai kuma suka maida kallonsu kan Ibraahim kana suka haɗa baki wajen cewa. “Uncle Ibraahim mun gama”. Ibraahim dake riƙe da ƴa mace Kyakkyawa mai suna Mifra wacce bisa alamu ƴar sace da sauri Ayman yace. “Mifra Oyoyo zo?” Da sauri tazo ya rungumeta sai kuma suka kalli Moddibo dake cewa. “Ina zakuje?”. Keyah na Murmushin yace. “Zamu tafi gidan Ummina” Kasancewar da Ummi suke kiran Asma'u. Yana murmushi yace. “Toh ku gaida Ummin ku” ya ida mgnar yana kamo hannun Haiydar dake ƙoƙarin kwanciya a jikin Khausar yace. “Tashi kuje kaima”. Cikin lingwaɓar da kai yace to kama ya miƙe. Kai suka gyaɗa kana suka fice tare da nufar gidan Asma'u. Suna shiga gidan suka sameta kwance a falo ta lulluɓe jikinta da bargo tana rawan sanyi cikin sauri da kulawa Keyah ya ɗaura hannunsa kan Fuskarta tare da cewa. “Ummina meke damunki?”. Cikin alamun zazzaɓi da rawan jiki tace. “Zazzaɓi nake ji Keyah”. Da damuwa atare dashi yace. “Uncle ya sani?”. Kai ta girgiza tare da cewa. “Bai sani ba ɗazun ne ya fara min” Cikin sauri ya juya gudu kna yace. “Bari naje na faɗawa Uncle Ibraahim yazo ya ɗauke ki mu tafi asibiti”. Ya ƙare maganar yana fita dai-dai lokacin kuma Ibraahim ke reverse ɗin motar yana shirin fita cikin ɗan ɗaga murya yace. “Uncle Ibraahim ka tsaya”. Ahankali Ibrahim ya tsaya cikin damuwa Keyah yace. “Ummina bata da lafiya Uncle Ibraahim ka Kaita asibiti”. Kai ya gyada tare da cewa. “Toh”. Kana ya yayi Parking tare da zaro wayarsa ya kira Dr Jameel ya sanarmasa. Shi kuwa Keyan da gudu ya koma cikin gidan hannunta ya kamo tare da cewa. “Ummi tashi mu tafi asibiti”. Ahankali ta gyada kai tare da miƙewa ta gyara mayafinta. Kama ta tasasu a gaba duka fita. Tun suna mota ta kira Dr Jameel ta faɗa masa gasu ahanya Ibraahim ya kawo mata yara yanzu zai kawota asibitin nan yake cemata ai Ibraahim ɗin ya gaya mishi. Suna isa asibitin Dr Jameel da kansa ya karɓeta kana yayi mata duk gwaje-gwajen daya kamata nan yaga ashe tana da ciki har na tsawon uku batare da sun sani ba cike da farin ciki ya ɗagata sama ya riƙa juyata kafin ya sauƙeta cikin matsanancin farin ciki yace. “Sweetheart albishir”. Tana ɗan lumshe Idanunta tace. “Goro”. Wani kallo ya mata still fuskarsa ɗauke da Murmushi yace. “Wani kalla”. Ɗan ware idanunta tayi da kuma yanda zazzaɓin ya fara sauƙa tace. “Fari ƙall”. Sake rungumeta yayi kana yace. “Ciki ne fa dake Sweetheart?”. Cikin mamaki da wani irin farin ciki data kasa tantance yanayin da take ciki tace. “Ciki?da gaske?”. Kai ya gyaɗa mata tare da cewa. “Wallahi da gaske Sweetheart kina ɗauke da cikina ajikin cikin da muke muradi da mararin samu”. Ahankali tace. “Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un?wata nawa?”. Cikin farin cikin daya kasa ɓoyuwa asaman fuskarsa yace. “Har wata uku fa”. Da wani irin sauri ta ɗauki waya ta kira Ummi Ummi na ɗagawa tace. “Ummi Ummi ina da ciki har na wata uku” Cike da matsanancin farin ciki da jin daɗi Ummi tace. ”Alhamdulillah³ nayi farin ciki Ubangiji Allah ya raba lafiya kice na kusa zuwa”. Murmushi Asma'u tayi kana tace. “Yawwa Ummi dama kin daɗe baki zoba tun sunan Ayman baki sake zuwa ba dan haka kima fara shiri kin kusa zuwa”. Kai Ummi ta gyaɗa tare da cewa. “Toh Allah yakai mu da lokacin rai da lafiya”. Ameen ta amsa tare da katse kiran ta kira Khausar ta sanar mata murnan da Khausar tayi ba a cewa komai. Ummi na gama waya da Asma'u ta kalli Bashir da Haiydar dake zaune gabanta wanda zuwa yanzu sun zama manyan Samari sun mallaki hankalin kansu. Wanda tuni an gama maganar Auren Raudat da Bashir. Haiydar kuma ya auri ƴar Aunty Ruƙayya. sosai sukayi farin ciki jin Asma'u nada ciki kana atake awajen suka kirata suka tayata murna... Zuwa yanzu kuwa Khausar ta haife cikinta, an samu ɗiya mace, ansa mata sunan Didi suna kiranta Eeman Bayan watanni Allah ya sauƙi Asma'u lafiya ta samu ƴa mace wacce taci sunan mahaifiyar Dr Jameel A'isha suna kiranta Ishmah. Anyi suna lafiya an gama Alhamdulillah Ummi da Mommy sunzo wajen suna. *BAYAN SHEKARU ASHIRIN* Alhamdulillah ƴaƴan su sun girma sun mallaki hankalin kansu an haɗa Auren Keyah da Ishmah ƴar Asma'u. Sai Ayman da Mifra ƴar Ibraahim. Alhamdulillah Raudat ma ta haifi ƴaƴanta mata biyu duk sun girma Hakeem ɗan Lalla Hafsat ya Auri Fatma ƴar Dija Haiydar kuma ya Auri Ruƙayya yarinyar Rahama. Alhamdulillah rayuwa ta cigaba da tafiya tamkar yanda ake buƙata. Bayan anyi biki an watse. Ahankali Khausar ta shirya cikin shiga ta alfarma sai baza ƙamshi take sanye take cikin wasu tausasan rigar bacci masu masifar kyau da santsi idan ka ganta zaka yi zaton yau akayi Aurenta duk da cewa sun Aurar da ƴaƴan su amma tana da kyakkyawan jiki wanda Babu wanda zai ce ita ta haifi wannan yaran ga autarma Eeman an zama manyan ƴan mata wacce ba abinda ya bari na mahaifiyarta har rawan kan. Anutse ta tura ƙofan bedroom ɗin ta ta shiga idanunta suka sauƙa akan Moddibo daya sake zama magidanci baza kayi zaton ya wuce 45years ba saboda kyawun jikinsa nutsuwa, jin daɗi kwanciyar hankali sun sake wanzuwa acikin rayuwarsu yana ganinta ya buɗe mata hannunsa anutse ta ƙara sa tsakiyan tare da faɗawa jikinsa ya mata wani Amintaccen runguma ahankali yake cusa yatsun ƙafansa aƙasan nata ganin haka yasa ta ɗaura ƙafafunta asaman rumfar ƙafansa anutse ya riƙa tafiya da ita har yaje bakin kofa yana isa ya rufe ƙofar saurin kallonsa tayi tare da cewa. “Yah Mu'allim ya zaka rufe ƙofa”. Goshinsu ya haɗe waje ɗaya still ƙafafunta na kan nasa yace. “Um Minha Vidaa (My life) rufe wa zamuyi saboda kada _Aysha Aliyu Garkuwa_ ta shigo ta samu abin rubutawa Fan's ɗinta”... Acan gidan Dr Jameel kuwa Asma'u ce zaune tare da ƴaƴanta wa'anda ta haifa bayan ta haifi Ishmah ƴaƴa maza guda biyu wanda ɗaya an yiwa Moddibo ta kwara suna kiransa da Moddibo sai takwaran Abban Jameel suna kiransa da Abba ahankali tace. “Yah Moddibo”. Anutse ya kalleta cike da girmamawa yace. “Na'am Ummina”. Tana gyara zamanta tace. “Yaushe zakaje Nigeria ne?”. Murmushi yayi tare da cewa. “Ummi kwanan nan dai nake son zuwa amma nafi son mu tafi da Abba idan ya gama exams ɗinsa”. Kai ta gyaɗa tare da faɗin. “Toh ba matsala nima dama nayi kewar Ummina idan yaso zamu tafi tare”. Dr Jameel dake gefe yai mata wani kallo mai cike da so kauna yace. “Nima ɗin dani za'a je saboda nayi kewar Abbana da Ummina”. Hira suka cigaba dayi mai cike da farin ciki da ƙaunar junansu... Acan bangaren Ibraahim rayuwa tayi musu daɗi da matarsa. Haka bangaren Asiya ma Alhamdulillah rayuwa na tafiya cikin farin ciki da kwanciyar hankali ɗan ta ya Auri ƴar Amina da suka haifa da tsohonta... Haka dai rayuwa ta cigaba da tafiya hankali ya kwanta ya kowanne ɓangaren... _TAMAT BIHAMDULILLAHI..._ Alhamdulillah! Alhamdulillah!! Alhamdulillah!!! Na godewa Allah daya bamu aron rai da lfy da lokaci da dama ya nuna mana forkon littafin nan lfy tare da aramana daman ganin ƙarshensa lfy dani daku masu karatu. Toh Alhamdulillah. Yah Allah mun gode maka, muna kuma neman yafiyarka da gafararka da rahamar ka, Yah Allah ka yafe min kurakuran dake cikin wannan littafin ka shafe zunubaina kayi min gafara da rahama da jinƙai dani da masu karatu. Abinda mai dai-dai Ya Allah ka haɗamu a kan ladan, ya Allah ka nuna mana forkon wanda zan fara lfy da ƙarshensa duk lfy, ya hayyu ya ƙayyum kasa al'ummar Annabi su amfana da alkhairan dake cikin littatafai na ka tsaresu da sharrin dake ciki. *Yafiya! Yafiya!! Yafiya!!!* *Ina mai neman yafiyarku makarantan littatafai na, mace ko namiji babba ko yaro wacce muka taɓa mgn da ita da wacce bamu taɓa mgn da ita, na kusa dani dana nesa. Wala Allah akwai abinda nai Miki ko nai maka ko cikin rashin sani ko ajizanci ko kuma yanayin gajiyawa da raunin ɗan adam ki kuma yanayin ɗan fusatan lissafi ko gaza danne fushi, Ka! Ku! Ki! Haƙuri ku yafe min, kuyi min azurun na fama da yawan jama'a, ni na yafewa duk wacce taimin abu cikin rashin sani, Amman wlh ban yafewa masu fitarmin littafina su tura a wasu groups ɗin ba domin misali ka bawa ɗan uwanka mutum ɗaya biyu wannan da banner da turawa a groups mutum dari ko sari biyu ko uku ku dari hudu ai wannan kai kankama kasan me sunanka madadin samun wani suyi Murmushin group a kuma kwashi zunubi* *Littafin Sakayya dai kowa ya sani na kuɗine, in ma kin ganshi a wani wurin to na satane kika karanta 1k ne kacal, 0661110170 GTBANK Aisha Aliyu Garkuwa, sai ki turo min shaidar biyanki ta Whatsapp number na 09097853276. In tura Miki littafin complete Kisha karatun ki ba haƙin kowa a kanku* *Gareku masu son kayan mata ko turarukan wuta da kulacca da su Humra a wannan no ɗin ne zakuyi min mgn 08069423567 in kuma kuɗi zaki tura to ta account in na na Jaiz bank zaki tura. 0005388578 Jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa sai ki turo min shaidar biyanki ta Whatsapp number na na 08069423567, in haɗa Miki kayanki in tura Miki shi duk state da kike nama lfy fata lfy*