[9/10, 10:17 AM] M Shakur: 💫 GARGADAN SO 💫 ✍🏻M SHAKUR DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JINKAI ANCE MONEY IS POWER! Shin kun yarda? Ance kudi kan iya maganin komi har cuta da bakin ciki kun yarda? Ance kudi na kankaro mutunci sannan kudi kan iya siyan kowa shin kun yarda? KU BIYONI A WANNAN SABON LABARIN MAI SUNA GARGADAN SO DAN WARWARE MUKU ZAREN🥳 EPISODE 1️⃣ Dankareren kerarren falo ne dazaka dauka acikin presidential villa kake sabida kyawunshi, wani Babban attajiri ne adakin yana sanye da manyan kaya da akalla zaikai 68-69yrs hakan nan yana sanye da manyan kaya dake walkiya kaman da duwatsun diamond aka kera shaddan, sai gani attajiri a gefensa shima yana sanye da manyan kaya ya kafa hula aka, sai kuma wasu mataye guda biyu suma da zasukai kaman 49 ko 50yrs haka duk zazzaune cikin shiga ta alfarma shigan da kudi ke ihu suna screaming, duk wanda ka kalla cikin falon kana iya ganin tsananin tashin hankali dasuke ciki, kap mutanen nan babu mai magana, sai zancen zuci da kowa keyi, agogon dake daure a wrist din attajirin ne yayi kara hakan yasa yadago kanshi yakalli sauran mutanen dake dakin da duk sun dagokai suna kallonshi sabida karan da agogon hannunsa yayi yabude zaiyi magana amman ba murya dan gyaran murya yayi. “Uhmm uh’umm” sannan yace “this is 72hours daidai kenan tun bayan munkai kudin dasuka bukace mu damukai amman shiru, basu saki yarinya ba, basu kiranmu ba” saikuma ya zauna da sauri kan kujera yana kallon attajiran matan da ke kuka dudda bata bari hawaye ya taba fuskanta dan tarike tissue tana mammannawa dayan matan dake kusada ita dake nuna kaman kawarta ce sabida yanda take bubbuga bayanta yace “Noor is just 4yrs, yau kwananta 5 in captivity” sai kawai yatashi kaman wanda aka tsikara da saurin gaske yayi wajen kofa dayan Alhajin yabishi da dan gudu yasa hannu yabude kofa yafice wasu manya manyan security dake sanye da kayan sojoji ne kusan su 10 gaban dakin sunyi layi biyar na kallon biyar. Babban Riganshi ya shiga tattarewa yana sauri dayan na binshi da sauri shima yace “ina zaka Your Excellency?” Cikeda tashin hankali yana tafiya still batare daya tsayaba yace “I’m going to see Khaleelu” daidai wasu securities na budemai wani babban kofa ya shiga cikin wani lafiyayyen falo dayay mahaukacin haduwa ga duhu ya cikashi, hannu yasa ya kunna wutan dakin yayi haske dau, yawuce wajen lift dake falon ya shiga yakaisa sama babu komi dake aiki adakin banda AC, wani kofa yabude dakin shima duhu dasauri ya kunna wuta, ya Allah! Kyan dakin is worth rubutawa a littafin world record, wani matashi ne kadai zaune adakin akasa kan wani lallausan fur carpet dagashi sai joggers na aritza ash color da rigansa farin t-shirt, yabama kofan baya hakan yasa bayansa kadai zaka iya gani that’s huge and full da gashin kansa dakeda dan yawa and it’s kind of coily kaman na dan fulani baki kirin. Dasauri attajirin yayi wajen da yaron yake ya zaga ta gabanshi yaduka cikeda damuwa yace “Khaleely, Khaleel, Son!” Ko motsi yaron da ake kira baiyiba dayan Alhajin dai ya tsaya wajen kofa yana kallonsu, dasauri attajirin yakai hannayenshi biyu yakai wajen habansa yadago kan matashin cikin tattausan murya yace “Khaleel” ahankali matashin yabude idanunshi dakenan manya manya sannan dara dara kaman idanun yar budurwa wanda suke cike da dogayen black eyelash hakama giranshi yanada gashi sosai and giranshi is very thick gakuma fadi zaikai ahada giran wani guda biyu waje daya shine fadin nasa gashi kuma gashi ya cikasu tam, gashin kansa ma yafi na wata, bawai yatara gashi chanchan bane kawai dai akwai gashin and sunyi coils, lips dinshi are pinkinsh but ba chanchan ba, but yanada plumpy lips that’s so masculine in nature and sexy, ga dogon hanci kaman jijiyan tattasai, yanda ya zubama mutumin da kana ganinshi kasan mahaifinshi ne idanu yasa mutumin yayi kaman zaiyi kuka yakai hannunshi kan wuyanshi yace “jibi yanda yarona ya rame eh, look at you Khaleelu you don’t eat anything saidai ruwa yau day 6 babu proper meal in this ur tummy, da wanne zanji eh”? Saikuma yakai hannunshi yakama kafadanshi yace “i come to tell you I will not sit still naki komi sabida this takadiran kidnappers dinnan sunce kada muyi involving police then sainai folding hannu inbar wani abu yasameka and jikata”sai alokacin ya iya bude baki shima kana gani kasan karfin haline kawai ahankali yace “Pops if anything should happen to Noor I don’t know wat will become of me” Dasauri Baban yace “I know Khaleel, nima idan abu yasameka I don’t know what will become of me da mahaifiyarka, tsaya kaji Khaleely” ture hannunshi Khaleel yayi daga kafadanshi yace “Pops banso naji, don’t involve police! I don’t care idanma wani kudin sukeso they should keep calling zanta basu koda duka abinda na mallaka zai karene i just want my daughter back Dad” baki baban yabude zaiyi magana Khaleel yatashi azafafe ya tsaya tareda pointing door wai yanada tsawo and cikakken huge man ne, kai tsaye yace “leave my room Pops I wanna be alone!” Baban zai sake magana ya kara nunamai kofa cikeda karfin hali yace “nace kafita, leave Pops i want to be alone idan sun sake kira” kallonshi babban yayi irin kallon tsantsan soyayya dakuma kauna da tausayi da damuwa duka dinnan sannan yatashi yana gyara babban rigan yace “muje Musbahu” wucewa sukayi suka fice, suna fitowa Abba yace “get me DIG awaya kahadani dashi” dasauri Musbahu ya tsaya yana kallonshi cikin damuwa yace “I know abinda nakeyi I will never put my granddaughter in danger but this nonesense have to end, muje office dina” office nashi suka wuce nan ma bude musu kofa akayi suka shiga ciki Babban office ne dakana gani zaka gane kaman na yan siyasa ne dan ga hotonshi an rubuta Senate President Alhassan Mangal, zama yayi kan kujera yana kallon Musbahu dake waya sai chan yamikomai wayan karban wayan yayi yasa a speaker kai tsaye cikeda isa irin yanda manyan mutane ke magana yace “abinda nakeso nafada maka yanzu is something da banso yabi gari hartakai media dan it has to do with jikata that is just 4yrs old” yayi shiru chan yace “On 21st of this month kwana biyar dasuka wuce kenan ranan asabar ankai Noor park, it’s her usual thing weekend ana kaita park, she has 2 International nannies da kuma 1 Nigerian, dakuma 2 securities nata wanda 1 happens to be driver, 5 people accompanied her to the park but right under their nose aka saceta Noor tabace bata ba alamunta kidnappers sun kira sunyi demanding for 100M munkai exact location 2days ago sun karba but shiru basu saketa ba” yadanyi shiru yace “I thought we can handle everything on our own tunda kudi ne but mun bayar but still shiru Noor is a baby, sunyi warning namu not to involve police ko bazamu sake ganinta ba forever, my son is looking miserable I need your help DIG, I need your best team that can save jikata without a scratch and wayanda zasu iya aikin discretely konawa kuke bukata I will pay”. KUNSAN ME AKE NUFI DA INTIMACY CLASS? CLASS NE DAYA KUNSHI KOYARDA ABUBUWAN YAKAMATA KOWACE MATAN AURE DA AMARE YAKAMATA SU SANI, TUNDAGA KAN MENENE SHI SADUWA DA IYALI, YA AKE SARRAFA MIJI A GADO, YA AKE KULA DA MIJI, YAZAKI ZAMA GWANA KIYI FINCINKAU CIKIN MATAN SA🥰 A INTIMACY CLASS BABU KALAN ABINDA BAZAKI KOYABA DAN HAKA JOIN US TODAY WITH JUST 5K SHEKARA DAYA NE CLASS DIN. MAKESURE KINADA TELEGRAM KAFIN KIBIYA CHAT ME UP IDAN KINASON SHIGA WANNAN CLASS MAI TARIN FA’IDA wa.me/+2347012181461 [9/10, 10:17 AM] M Shakur: KUNSAN ME AKE NUFI DA INTIMACY CLASS? CLASS NE DAYA KUNSHI KOYARDA ABUBUWAN YAKAMATA KOWACE MATAN AURE DA AMARE YAKAMATA SU SANI, TUNDAGA KAN MENENE SHI SADUWA DA IYALI, YA AKE SARRAFA MIJI A GADO, YA AKE KULA DA MIJI, YAZAKI ZAMA GWANA KIYI FINCINKAU CIKIN MATAN SA🥰 A INTIMACY CLASS BABU KALAN ABINDA BAZAKI KOYABA DAN HAKA JOIN US TODAY WITH JUST 5K SHEKARA DAYA NE CLASS DIN. MAKESURE KINADA TELEGRAM KAFIN KIBIYA CHAT ME UP IDAN KINASON SHIGA WANNAN CLASS MAI TARIN FA’IDA wa.me/+2347012181461 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 2️⃣ Cikin muryan jinjinan ban girma DIG yace “I feel honored your excellency dahar kai tunani na in this difficult time, I have the best task force that can save Granddaughter ka Allah taimaki excellency, team of 3 ne, the tech genius, the powerhouse, saikuma the criminologist dakeda highest record na decoding, encoding, profiling and tracking kidnappers, trust me your Excellency this case is a piece of cake for Miss Hawwa!” Dasauri Dad yace “I think I’ve heard of this name Hawwa” dasauri DIG yace “you will definitely cus she’s a government asset, somehow somehow maybe takardunta ko work dinta yazo gabanka, thanks to her akai rescuing almost all our kidnapped victims dasuka zo Ecowas summit daga Washington DC” dasauri Dad yace “tabbas yanzu natuna sunan” DIG yace “yanzu dai wat will happen is, i need to bring them over suyi proper investigation and ask you people lot of questions and watch how they save Noor, 24hrs yamusu kadan inhar they gather information” dasauri Dad yace “okay but kuzo without uniform, and karkuzo da office car cus I think the kidnappers are watching movement na gidana” dasauri DIG yace “wannan ba matsala bane we will be there in an hour” ya katse wayan ijiye wayan Dad yayi kan table ya sauke ijiyan zuciya Musbahu yace “Khaleel zai yarda kuwa?” Anatse Dad yace “zaima yarda ne baida wani option, bazan folding hands ina kallonshi in pains ba”. Wayanshi yadaga yakara a kunne babu wasa akan fuskanshi yace “come to my office now” wasu maza guda biyu suna sanye da riguna da wando da tie kaman masu aikin bank sukazo wajen wani office sukai knocking kofan, suka shiga sannan aka sake knocking kofan DIG yace “come in” ahankali aka turo kofar office din, kafafunta ne suka fara lekowa cikin office din dake sanye cikin wani black cover shoe dakeda dan tudu zuwa dogon navy blue wando normal trouser length material dake jikinta zuwa wata shirt mai dogon hannu sky blue dake da stripes na white lines wanda shima bai kamata ba yakuma sauka dan yarufe bombom dinta yasauka kan cinyanta daidai tsakiya, saikuma gyale datai rolling na kashka navy blue dashi ma ya sauka yarufe kirjinta sai igiyan ID card nata data saka a wuya ID card din yasauka akan kirjinta wanda fuskanta da sunanta ke jiki, fuskanta babu kwalliya ko guda daya banda milky skin nata that is light brown in color dake sheki, ita ba fara ba and ba baka ba, sannan ba coffee ba, very light brown skin fata gareta da saura kadan yakoma fari, she’s tall about 6’0, tanada round eyes dasuke nan farare fattt ba manya ba kuma, sunada shape kaman na kifi da abun yakarama fuskanta classic v and symmetrical shape, tanada dogon karami hanci dan dass dashi, tanada small lips that are full and very pink, tanada gashin gira baki but baida fadi looking kaman tayi carving and tinting nasu nan ko batayi ba, akalla zatai 29 ko 30yrs hakanan cus she looks matured and calm, bin yan office din tayi da kallo ba yabo ba fallasa ta maida kofan tarufe sannan tazo gaban table din da DIG ke zaune yana kallonta ta saramai cikin zakakkiyar muryanta dake da dadi tace “Sir!” Dan murmushi yamata kadan yace “ease Hawwa” sauke hannun tayi tana kallonshi binsu duka ukun yayi da kallo yace “Hayatu, Abraham and Hawwa, the 3 of you are my biggest asset! I take joy and proud cewa ninai training naku kawowa this stage da kasarmu gabaki daya ke alfahari daku, they can never talk about crime solving batare da an ambato sunayenku ba sabida yanda kuke samawa kasa lafiya a sirrance, yanzu ma lokaci yazo dazaku kara baje bajintarku” yayi shiru duk suma sukai shiru suna kallonshi jan kujeran dayake kai baya yayi yamike tsaye yazagayo ta gaba inda suke yazauna akan table duk yana kallonsu yace “anyi kidnapping jikar Senate president dinmu Alhassan Mangal, yau is the 6th day datake hannu abductors dinta and she’s just 4yrs” dukansu kallonshi suke yadan sauke ijiyan zuciya yace “I don’t have full information na case din dan yanzu yanzun nan case din yazo table dina basuso suyi involving force sabida kidnappers din warned them not to kosu kashe yarinyar, but bayan sunkai 100M 2days ago har yau shiru ba kira ba yarinya yasa Excellency yabani kiran sirri” yadan sauko daga kujeran standing straight yace “team!” Atare sukace “yes Sir!” Yakallesu duka yace “you have just 24hrs to rescue that little innocent girl, Hawwa!” Anatse Hawwa tace “Yes Sir!” Yace “I trust you! But ayau I just want you to make me extremely proud banso Excellency yayi nadaman kiransu dan haka saving that little gurl is a must! Am I clear”? Gyadamai kai tayi tace “yes sir” yace “okay you have 2min to get ready kudauki kome kuke bukata meet me downstairs da motana zamu” gyadamai kai sukayi suka wuce suka fita duk yabisu da kallo wani office tabude ta shiga dudda baida wani girma chanchan but it’s still very fine and okay ga shelves da award ne suka ciccikashi, wani drawer tajawo tabude tadauki wata karamar bindinga AR-15, tabude taduba bullet sannan ta maida ta hada ta daga riganta ta daura wani gun holder sannan ta makala bindingan aciki sannan ta maida rigan ta sauke tadauki wayanta tadan tsaya tai jimm sai chan tadanna wayan yabudu babu key hotonta dawata yarinya dasuke kama sosai yarinyar na mata kiss a kumatu sannan tabude wajen calls nata tai daily number datai saving da Baba ringing daya yadaga, cikin very sweet voice dinta ahankali tace “hello Baba” cikin muryan dattawa yace “na’am Hawwa ina jinki” abu ta hadiye awuya kafin tadan rage murya tace “Baba inada wani operation dazanje bansan ko zan iya dawowa da wuri ba shine nace bari na kira na sanar dakai” shiru Baba yayi kaman bazaiyi magana ba hakan yasa tace “Baba kaji”? Daga ta dayan bangaren yace “najiki ai, banga amfanin aikin nan kina diya mace dake saki yawon banza ba, saisa gashinan kinki auruwan ma kowa, duk mazan na gudun auren irinki, ace yarinyar na neman talatin takasa auruwa, yau batanan gobe bata chan, shikenan ai, Allah kyauta, Allah bada sa’a” yana maganan ya katse wayan, zaro wayan tayi daga kunnenta tarike wayan tana kallo akai knocking tareda bude kofan atare Abraham ne rikeda vest dinta a hannunshi dake tare bindiga ya shiga jikin mutum, yace “let’s go na dauko miki vest dinki, here grab” ya wurgomata vest din, chabewa tayi tarike tana kakalo dan murmushi cus Baba yayi ruining mood dinta already tace “thanks” a hannu kawai tarike vest din tadauki wayan nata dake kan table sannan tadauki wani dark sunshade tamakala a idanu sannan tabiyoshi suka fito tare, elevator suka shiga su ukun harda Hayatu daya kaisu kasa suna zuwa suka shiga jeep din DIG, shike driving Hayatu na gaba, itada Abraham abaya suka fice bini bini Abraham na kallonta yanda take taba wayanta, shidai kawai Miss Hawwa na burgeshi, she’s super brilliant, baitaba ganin Hausa girl that is as educated as Hawwa ba, she’s just a brain box, smart ass, fearless and bold, gata she’s so charismatic and carries herself well batason raini, he wants to be her friend so bad but bata bada room yarasa mesa, kodan dagashi har Hayatu ta girmesu ne oho, he’s 26, Hayatu kuma is 27, so tsakaninsu relationship dasuke sharing is strictly professional, ahaka yana tunane tunane sukakai gaban gidan. She has been to presidential villa for wani security conference before but koshi ba’a bincika motansu hakaba kodan da official office car sukaje oho, but the way ake duba motan da some machines zaka dauka wani president din duk duniya house sukazo almost 3min suka bata sannan aka barsu suka shiga, wani irin strange feelings taji ajikinta hakan yasa ta sauke ijiyan zuciya Abraham dake gefenta yace “all good Miss Hawwa?” Gyadamai kai tayi alamun yes aka sake budemusu another gate suka shiga gidan suka cigaba da tafiya for like 3min sannan sukakai wani gate, kafin abude musu gate din suka shiga wani gida inda taga wani security sanye da suit tsaye yana jiransu ya nuna musu inda zasuyi parking specially wanda ya banbanta dasauran wajen parking din har wani guest parking space aka rubuta awajen, parking DIG yayi yafito suma suka fito, tabude bayan motan sannan ta sauke kafanta kan grass carpet dake wajen, sanyi taji yabi jikinta amman tadaure tafito tanabin ko’ina da kallo batare data zare glasses nata daga kan idanunta ba security ya gaida da DIG yace “Excellency yace namuku iso to his office” yana maganan yayi gaba duk suka bishi abaya har zuwa mahaukacin office din duk aka basu wajen zama suka zazzauna. [9/10, 10:17 AM] M Shakur: 💫 GARGADAN SO 💫 ✍🏻M SHAKUR KUNSAN ME AKE NUFI DA INTIMACY CLASS? CLASS NE DAYA KUNSHI KOYARDA ABUBUWAN YAKAMATA KOWACE MATAN AURE DA AMARE YAKAMATA SU SANI, TUNDAGA KAN MENENE SHI SADUWA DA IYALI, YA AKE SARRAFA MIJI A GADO, YA AKE KULA DA MIJI, YAZAKI ZAMA GWANA KIYI FINCINKAU CIKIN MATAN SA🥰 A INTIMACY CLASS BABU KALAN ABINDA BAZAKI KOYABA DAN HAKA JOIN US TODAY WITH JUST 5K SHEKARA DAYA NE CLASS DIN. MAKESURE KINADA TELEGRAM KAFIN KIBIYA CHAT ME UP IDAN KINASON SHIGA WANNAN CLASS MAI TARIN FA’IDA wa.me/+2347012181461 EPISODE 3️⃣ Kowa na dakin kallonta yake sabida yanda muryanta is so captivating, wani irin sirkakkiyan murya gareta dake dauke da authoritative charm, calmness, and femininity, kowa kallonta yake barinma Excellency da saida tagama magana tass ya jinjina kai cus he felt confident yes yarinyar tasan metakeyi, she knows her job, yakalli security sa dake tsaye wajen kofa yace “bring those Nanies da two securities dake tareda ita, and call My Hajiya tazo nan” yadan kalli Hawwa yace “ahhhmmm for mahaifiyar yarinyar sun rabu da dana for a very long time basu tare” hannu Hawwa tasa a aljihun gaban riganta tashiga budewa taciro jotter kai tsaye tace “for how long kenan rabuwansu”? Abba yace “I think duka duka aurensu lasted for about 5months, bayan ta haihu ta yaye yarinyar muka karbi custody nata, do you still needs to see her?” Kallon Abba tayi anatse tace “Yes Sir” shiru Abba yayi yana kallon Hawwa data cigaba da rubutu Kowa na dakin kallonta yake sabida yanda muryanta is so captivating, wani irin sirkakkiyan murya gareta dake dauke da authoritative charm, calmness, and femininity, kowa kallonta yake barinma Excellency da saida tagama magana tass ya jinjina kai cus he felt confident yes yarinyar tasan metakeyi, she knows her job, yakalli security sa dake tsaye wajen kofa yace “bring those Nanies da two securities dake tareda ita, and call My Hajiya tazo nan” yadan kalli Hawwa yace “ahhhmmm for mahaifiyar yarinyar sun rabu da dana for a very long time basu tare” hannu Hawwa tasa a aljihun gaban riganta taciro jotter, ta zare pen dake makale awajen, kai tsaye tace “for how long kenan basa tare”? Dady dayay kaman mai tunani dan yamanta yace “I think duka duka aurensu lasted for about 3-4months, bayan ta haihu muka karbi custody jikata, do you still needs to see her? Is it necessary”? Kallonsa Hawwa tayi anatse tace “Yes Sir” shiru Dady yayi yana kallon Hawwa data cigaba da rubutu abunta ganin haka yasa DIG dasauri yace “your Excellency kasan a aikinmu anybody can be a suspect sometimes harnaka ma najini, Miss Hawwa can do her job well idan tagama ruling out duka yan gida tagano basu da hannu, kana ganinta haka by mare magana she can fish out kowaye keda hannu in this kidnapping, she has a masters degree in criminologist currently running PHd dinta still on the field, just watch her magic Allah taimaki Excellency” jinjina kai Dady yayi cikeda gamsuwa yace “is that all abinda kike bukata?” Anatse Hawwa tace “for now yes Sir!” Gyadamata kai Abba yayi yadaga wayanshi yace “bari na kira Khaleely na shine Baban Noor da aka sace” yashiga kiran number Khaleely daidai lokacin Momy na shigowa dakin da kawarta Hajiya Daraja. Ganinta yasa Dady yace “yauwa Madam come, ga special task force danai involving in this matter” yayi pointing Hawwa yace “she needs to talk to Noor’s parents, ko kinada number matar data haifi Noor”? Dan yatsine fuska Momy Noor’s irin na isa dakuma rashin mutunci tace “I don’t have number ta but lemme call Bisola tanada number ta I think a diary dina” dasauri Dady yace “okay kirata muji nima Khaleely nake kira baya daga wayana” itadai Hawwa da har su DIG kallon wired family suke jin yanda suke addressing Mahaifiyar little gurl din da aka sace wai matar data haifi Noor, number ma wai basuda ita that means bamata san an dauke yarinyarta ba. Duk suna ahaka aka bugo kofan office din kaman za’a cire da sauri kowa ya kalli kofan kamshi mai shu’umin dadi na ketowa cikin office din before wani tall black skin guy ya shigo ciki dakeda crazy ass gym body, ko kallon jama’an dake cikin office din baiyiba yawuce wajen mahaifiyar shi data tashi da sauri ganin yanda yashigo da bacin yanuna mahaifinsa dake kallonshi zaune kan office chair hankalinsa atashe yace “Mommm I told Pops karyayi involving kowa mesa Pops always enjoy doing abinda nace karyayi?” Cikeda damuwa sosai Momy ta tausasa murya takama hannunshi tace “Khaleely calm down kasan babu abinda ke dagamin hankali aduniya irin fushinka, Babanka yasan meyakeyi bawai police yakiraba special Anti Crime and Kidnapping task force yakira, look at them su uku ne DIG shine in charge of the task force shiya kawosu calm down please, kai suke jira they want to talk to you” cikin fushi sosai ya fizge hannunshi yace “Mom if anything happens to Noo…..” taushemai baki Mom tayi da gudu tace “kul babu abinda zai sami jikata don’t even utter dat word, come” Momy taja hannunshi zuwa kujeran dake kusadana Dady ta zaunar dashi kaman wani basarake tace “calm down hasken idanuna and answer them please do it for me and Noor kaji, just talk to them my love, ina zuwa” tayi maganan tana juyawa tama Baban alamu da ido daya lallashesa tafice, gyara zama Dady yayi yakai hannunsa zai kama hannun Khaleel din ya dauke hannunshi yace “don’t touch me Pops” dan dago kai Hawwa tayi zata kalli wajen sai kuma ta fasa, rage murya Dady yayi yace “toka yakuri kaji Khaleely” dauke kai yayi kaman badashi akeba, Dady yajuyo ya kalli Hawwa daketa yan rubuce rubuce abinta yace “ga mahaifin yarinyar nan Miss, ask him abinda zaki tambayeshi” dan dago kanta ahankali Hawwa tayi ta juyo da kwayan idanunta ta saukesu kan Khaleel daya hade rai yana zaune gefen mahaifinshi bamaya kallon inda suke yadaura kafa daya kan daya yana karkada kafansa daya sanye da wasu designers crocs, ijiyan zuciya ta sauke a boye tanamai kallo da kyau reading how bossy and angry he looks tace “Sir how close are you with your daughter”? Batare daya kalli inda takeba yace “I’m her best friend and everything, what else”? Ya amsata annoyingly, da dan damuwa Excellency dake kallon Hawwa yace “he’s very close to her, just like yanda yafadi shine best friend din Noor, itama haka Noor nason Babanta sosai kaman zata cinyeshi” gyadakai tayi tace “shin ta taba sanar dakai koda wasa akwai wani ko wata dake mata mugun kallo? Ko bata tsoro? Ko dai wani abu makamnacin haka maybe ko a school ne”? Kai tsaye yace “no” still tana kallonshi batare data dauke ido ba tace “kaifa? Kanada wani enemy ko wayanda ke jin haushinka and are trying to hurt you and cause you pain at all cost”? Shiru yayi kaman mai tunani yadan dafe goshinshi ahankali yace “I can’t think of anybody” alalace akuma shagwabe yadan kalli Babanshi yace “Pops ko inada shi?” [9/10, 10:54 AM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR 5 REASON WHY KIKE BUKATAN INTIMACY CLASS☺️☹️ 1- BAKI IYA KUKA DA SUMBATU AGADO BA🫣 2- BAKI IYA SUKUWA DA NANAYE A OZA ROOM BA🙄 3- BAKI IYA TASHIN KAN MAI GIDA BA😉 4- MAI GIDA BAI TABA MIKI KUKAN DADI BA😫 5- BAKISAN INANE YANKUNAN LALATAN JIKIN YALLABAI BA🔥 RUN AND JOIN INTIMACY CLASS NOW TO LEARN, IS TELEGRAM GROUP YOUR IDENTITY IS SAFE, UNLESS KINYI MAGANA A AJIN BABU WANDA ZAI TABA GANIN NUMBER KI KO ASAN KINA CIKI, I RESPECT MY CLIENT PRIVACY IS 5K ONLY CHAT ME UP AND JOIN wa.me/+2347012181461 EPISODE 4️⃣ Calmly Excellency yace “uhnnnn I can’t think of any kaida banda su Sameer ai bakada wasu abokai, to ko maybe matayen ka kasan mata da kananun magana” ahankali Hawwa na kallonshi tace “banda mahaifiyar Noor akwai wasu matan ne?” Kallonta Excellency yayi kai tsaye yace “eh, dana aurenshi tara but you know yanda lamarin aure yake duk ya rarrabu dasu, some at 2months some 4month, wasu 6month, akwai ta 1week ma, inaga to duk sunajin haushin yarona” shi kanshi DIG saida maganan ya daki kanshi but yanda uban ke bada labarin as if is nothing bawani abu bane wai kudi shegen abune wlh, rubutu Hawwa tashigayi professionally batare data nuna anything ba chan tace “can I know me suke fadamaka idan sun kira ko kuma sako?” Kaman bazaiyi magana ba sai kawai ya kishingida ya daura kanshi kan kafadar Babanshi yace “I don’t know! Banda number su they normally call my P.A but I asked him to block them, but if I remember correctly yace suna cewa narabu dasu, naci amanansu bla bla bla” yadanyi tsuki kadan yace “they’re just so bittered narabu dasu, I got tired of them saina cigaba da zama dasu Pops?” Dasauri Excellency yace “inafa ai ba’a aure haka, daka ijiye yarinya ka gaji da ita kaita cusguna mata gwara ka sallameta ka auro wata wacce tamaka, life is not hard some people intentionally make it hard for kansu, aure don’t have to be forever and ever it can always be temporary as long as babu feelings of love” abu Hawwa ta hadiye awuya jin maganan uba da dan tace “I need to interrogate all the 8 ko 9 of them” juyo da kanshi Khaleel yayi ya kalleta for the first time suka hada idanu sparking idanunsu sukayi atare, hade fuska Hawwa tayi tamau ta tashi tana daukan wayanta tace “I need to talk to Nanies din da driver dake tareda Noor suna waje ko?” Ta tambayi security da Dady yacema yakawosu dazu ya gyadamata kai tayi wajen kofan hartasa hannu zata bude kofan awulakance Khaleel da tunda yafara kallonta bai dauke idanunsa akanta ba dawani tsinannen voice yace “ke, why do I need to call them?” Chak Hawwa ta tsaya cus yanda yakare maganan sounding kaman yana magana da wata wulakantacciya mara daraja, da kyar ta danne zuciyanta dan kawai taji ta tsani yaron da iyayenshi sabida dan short halinsu data gani, ta juyo ta zubamai bewitching eyes dinta kaman yanda yake kallonta shima ko kyafta idanu bayayi, tace “you need to call them cus they’re potential suspects duba da whatever transpired between you people, ina bukatan magana dasu dan kauda zargi basu da hannu cikin dauke yarka da akayi before we look outside the box, and be fast” takalli agogon hannunta tace “i need to wrap up this case within 24hrs, 1hr is almost gone” sannan ta juya harta daura hannunta kan handle tasake juyowa tasake zubamai idanu tace “next time address me as Miss Hawwa not Ke” tana maganan tabude kofa tafice. Afusace Khaleel yamike yanabin kofan data rufo da kallo yace “Pops who d f*ck is she? Why is she even here? Kaji yanda takemin magana kuwa Pops? She’s so rude, fire her! I don’t want her here” Da sauri daga Excellency harsu DIG suka kalleshi yanda ya haderai, su Abraham na kallon ikon Allah aranshi yace “you don’t know Miss Hawwa she also doesn’t give a f*ck about who you are she will put you in your place” rai abace Khaleel yace “I don’t want her to be among the team, dismiss her” yayi magannan yana kallon DIG dasauri Excellency yakama hannunshi yace “calm down Khaleely abun zaimaka yawa ga damuwa ga bacin rai kar zuciyanka ta buga please calm down kaji, idan nasa DIG yayi dismissing nata from team din tayaya zamu ceto Noor? This girl itace ragamar ceto Noor, calm down Son me too I don’t like the way tai magana da d’ana agabana” yakalli DIG yace “talk to her to watch her tongue karta kara magana da d’ana rudely I don’t tolerate such” cikeda girmamawa DIG yace “we are sorry Sir, hakan bazai kara faruwa ba I promise” yayi magana yana tashi dan zuwa magana da Hawwa shikuma Excellency yacigaba da lallashi Khaleel kaman kwai. Wawooo🔥 YAYI AURE SAU 9? WAT🔥 [9/11, 8:36 AM] M Shakur: 💫 GARGADAN SO 💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 5️⃣ https://chat.whatsapp.com/EzUtkmPPD3K2H5WdQeOg83 08066136431 ✍️Jari kike nema shigo METAFORCE ✍️Marayu gareki shigo METAFORCE ✍️Bashi ake binki shigo METAFORCE ✍️Kayan daki zaki canja shigo METAFORCE MENENE RIBAR WANDA YA SHIGA METAFORCE❓❓❓ Akwai riba da yawa g Wanda ya shiga metaforce amman zamu lissafa 5 dga ciki kuma muyi bayaninsu 1-after d other 1️⃣kyautar TR coins bayan gama register 2️⃣Referral bonus,kudin gayyato mutane 3️⃣Spillover,kyautar da metaforce ke bayarwa ga yan team din da suke aiki ga Wanda Allah ya cida 4️⃣Overflow,d same with spillover shima kudine kuma zaka ciresu 5️⃣Zaka hadu da mutanen da baka ta6a tunani ba "B" zaka kara samun experience "C" zaka iya siye da siyarwa d wnn kyautar TR din,after lunching n tectiles good "D" zaka San ilimin cryptocurency "E" zaka San yanda ake duba farashin dollar hawanta da saukanta "F" Zaka San yanda ake canja dollar tadawo naira🥰🥰 08066136431 YAUSHE METAFORCE TAKE BIYA❓❓❓ Ko a yanzu yanzu kikayi aikin da metaforce tace kikabi tsarinsu na gayyato mutane yes zaki samu kudi kuma ki ciresu anan take 08066136431 SHIN METAFORCE HALATTACEN KASUWANCI NE❓❓❓ 100%halak sbd a team bake daya zaki samu ba,Ku samu na kasa dake ya samu,n sama dake ya samu,ga kyautar spill d overflow,kuma yanada license da cikakkun hujjoji💪 08066136431 EPISODE 5️⃣ Wani office aka bata that is next to wanda Excellency yake ciki, ga table ga chairs ga ruwa a ijiye mata na bottle da drink da sweets, tana tsaka da interrogating mutanen dake tareda Noor sanda aka saceta DIG yabude kofa yashigo, yakalli security datakema magana yace “excuse us” tashi yayi yafita, da dan fushi kan fuskanshi yace “wat was that behavior eh Hawwa?” Sauke kanta kasa tayi tace “Sir I don’t care who he is, he should address me with some respect baya kirani Ke ba” dan jim DIG yayi yana kallonta yace “that guy kina ganinshi kinsan he doesn’t think like me and you, bai taso kaman mu da ke ba” yadan sake rage murya yace “Hawwa yayi magana da mahaifinshi rudely ma balle mu? So please let’s do abinda yakawomu and leave don’t repeat abinda kikayi dazu am I clear”? Ahankali badan ranta yasoba kanta na kasa tace “Yes Sir” “good” ya amsa yana juyawa yafice security yadawo, tadaga wayanta tana kiran Abraham yazo ya karbi wayansu yashigo ta bashi ya karba yafice yashiga aikin shi bayan yabude some systems adayan office din, almost 1hour yadauketa duk tai magana da ma’aikatan gidan kafin Head Security yashigo yace “Ma’am Excellency yace na sanar dake ga matayen dukansu are available Maman Noor tace yanzu ta sauka daga jirgi but tana hanyan zuwa itama”. Gyadamai kai tayi tace “ashigomin dasu one after the other, collect all phones nasu and give it to Abraham” gyadamata kai yayi yajuya fita baijimaba ya shigo tareda wata hadaddiyar mata kaman balarabiya, fara kal da ita taci riga da skirt dasuka matseta da dan karamin gyale da handbag a hannunta dakin tabi da kallo looking disappointed kaman akwai abinda taso tagani batagani ba, kujera Hawwa ta nuna mata tace “have a seat please” zama tayi tace “and who are you, where is Lee?” Dan kallonta Hawwa tayi tace “sorry Lee?” The way she’s asking the question zai nuna bata ganeba, ayangance matan tace “Khaleel nake tambaya ina yake” anatse Hawwa tace “I believe idan muka gama you can look for him, can I know how long u we’re married to Mr Khaleel Ma’am”? Kallonta matar tayi tace “why the question”? Anatse Hawwa tace “can you answer me kika fita you can ask them mesa nake miki tambayan nan” shiru matan tayi tana kallonta saikuma chan tace “kwanan mu arba’in da hudu bamu cika 2months ba gaskiya” Hawwa na kallonta tace “baki tsaneshi ba daya sakeki in such a short time”? Dasauri ta girgiza kai saikuma tai murmushi tace “when money is at stake nope, I will do everything to get Khaleel back, nakasa aure nakasa son wani” rubutu Hawwa tashigayi batare data kalleta ba tace “and why is that”?Wani kallon raini matan tamata tace “are you dumb? Wait Anya kinsan waye Lee kuwa? It’s seems like you’re just a worker bakisan who Khaleel is ba, that guy is every ladies dream” dan shiru Hawwa tayi tana kallonta the way she called her dumb batason tai wani abu dazai sake batama DIG rai hakan yasa ta hadiye sai kawai tace “you can go” tabe baki tayi ta tashi tajuya tana wani karkada ass kallo daya Hawwa tamata tadauke kai, kusan dukansu abu daya suke fada suna son mijinsu suke and ina Khaleel cus sun dauka shine keson ganinsu saisa ake nemansu suzo gidan, wuraren 4 tagama dasu Allah yasa bata salla yau, bude kofan security yayi yashigo da wata wacce duka duka bata wuce 27yrs ba, taci gayu sosai kaman zata gasan kyau yace “this is Noory’s Mother Ma’am” gyadamai kai Hawwa tayi tana kallon matan tundaga kafa, security yace “your phone please Ma’am” iPhone dake hannunta ta kankame tace “mezakumin da waya kuma daga zuwana? Why is Khaleel calling me all of a sudden today after how many years yanzu kuma nazo ana cewa nabada waya” anatse Hawwa tace “is just protocol I can’t talk to you waya natare dake give it to him idan nagama dake you will collect d phone kina fita” kallon Hawwa Matan tayi tace “and who are you”? Ahankali Hawwa tace “I’m Hawwarh!” Yanda Hawwa ta tsareta da idanu yasa ta bada wayan security yafice itakuma tazo ta zauna inda Hawwa ke nunamata Hawwa tace “can you discribe relationship dinki da Baban yarki for me please?” Maman Noor na kallon Hawwa tace “there’s no relationship cus bama tare, we don’t talk, da Nany Noor kawai nake magana a duka gidan nan itama ranan Saturday kadai ne ake barina magana da ita” ahankali Hawwa tace “are you happy about that? Yarki ce Noor ke kika haifeta but sai an gayamiki sanda zaki magana da ita? How do you feel about that”? Dan ijiyan zuciya ta sauke tana kallon Hawwa dake kallonta tace “ai sai su cinyeta all i know is nina haifeta kuma idan ta girma she will look for her Mother”Hawwa na kallonta tace “how long kukai zaman aure da Babanta”? Dan ijiyan zuciya Maman Hawwa ta sauke tana huci tace “satinmu shidda da kwana shidda ya saken” ahankali Hawwa tace “kece matarsa tanawa”? Shiru tayi sai chan tace “I think ta hudu” taidan huci da saida yafito tace “ko kwana goma banyi agidaba bayan ya sakeni ya auro wata” anatse Hawwa tace “how come kika aureshi? A ina kuka hadu kuka fara soyayya” kallon Hawwa tayi tace “ai aduka aure auren da Khaleel yayi aduniya banjin akwai wacce yahadu da ita ba, kawali ke hada auren Hajiya Daraja, best friend din Mamanshi, fita ake musamman asamo kyawawan yan mata ahada aure abama iyayenmu kome sukeso a auremu” tai dan shiru tana huci anatse Hawwa tace “why are you angry Maman Noor”? Kallon Hawwa tayi takasa hadiye abinda ke ranta tace “kullum addu’ana shine Allah ya gwada musu abinda sukema yaran mutane” dasauri Hawwa tace “me sukeyi? Yana dukanki ne ko yana miki wani abu”? Dasauri ta girgiza kai tace “no ba duka ba, kai aure agidan nan bazaka taba rashin kudi ko yunwa ba wlh za’a kula dakai kawai basusan menene darajan dan adam ba, Khaleel thinks mata are like riga yacire wannan zai dauki wata sabuwa yasaka, iyayensa basa kwabansa suna supporting halinsa tsaf, I hate them” anatse Hawwa tace “is that why kikasa akai kidnapping yarki?” Dawani irin sauri Maman Noor ta kalli Hawwa gabanta yayi mugun fadi saikuma ta tashi tsaye da sauri tana zaro idanu tace “mene? Wat? Wait? Kidnapping wane akai kidnapping? Did I hear you say y’ata? Anyi kidnapping Noor? Innalillahi wa innailaihi raji’un” duk Hawwa na kallonta ko gezau batayi, tsawa Maman Noor tamata tace “talk to me wat happens to my daughter?” Dan murmushi Hawwa tayi tarufe jotter ta ta ijiye ta kalleta tace “I don’t know you, but someone I understand situation naku dukanku matansa wanda cikinku babu wacce ta nunamin auren dole tayi, babu wacce tai complaining an taba dukanta ko wani abu makamancin haka, kudi dama makes masu shi suyi feeling power, kome sukeso they will use kudinsu su samu, suna chanza mata kaman riga but still yet is using yarki the best solution for your problems? Yarinyar 4yrs”? Dasauri Maman Noor tadawo gaban table din hawaye na saukowa daga idanunta tace “kinsan what it means a sakeki sati uku babu wani dalili? Bayan an gano inada ciki suka sake dawo dani gidansu aka ijiyeni waje guda ana kula dani dansu na aure aure yana sheke ayarsa yana shaye shaye baitaba zuwa yadubani ba koyamin sannu, ina haihuwa suka karbe yarinyar suka aikani gidanmu Noor batasha nono na ba” ta nunama Hawwa nononta tana kuka, tace “I will cry all night nonuwana sun kumbura sun kwacemin yarinya ana bata abincin madara, and suka sani a kotu suka karbe custody da kyar nasamu ana kirana na ganta ta video call sau daya a sati, waye Khaleel is he God dayake tunani he can do anything dayakeso? Haaa” dan lumshe idanu Hawwa tayi batason ta nuna ta bata tausayi tace “hakan yakai kisa ayi kidnapping yarki a karbi 100M kuma kunki badata” dasauri tace “zanyi using kudin mubar kasan wlh bazai kara ganin Noor ba” ahankali Hawwa tasauke ijiyan zuciya tace “tell me Noor na ina I can help you out” dasauri tace “bansan inda takeba nima” dan manne lips Hawwa tayi tana kallonta sai kawai ta tashi ahankali tace “I wish I can help you” tawuce tafita daga dakin Maman Noor na biyota dasauri security yatareta dan yana bakin kofa Hawwa ta shiga office din Excellency kowa ya bita da kallo banda Khaleel da kansa ke kafadan Babanshi ya lumshe idanu kaman yana bacci. [9/11, 8:36 AM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 6️⃣ 5 REASON WHY KIKE BUKATAN INTIMACY CLASS☺️☹️ 1- BAKI IYA KUKA DA SUMBATU AGADO BA🫣 2- BAKI IYA SUKUWA DA NANAYE A OZA ROOM BA🙄 3- BAKI IYA TASHIN KAN MAI GIDA BA😉 4- MAI GIDA BAI TABA MIKI KUKAN DADI BA😫 5- BAKISAN INANE YANKUNAN LALATAN JIKIN YALLABAI BA🔥 RUN AND JOIN INTIMACY CLASS NOW TO LEARN, IS TELEGRAM GROUP YOUR IDENTITY IS SAFE, UNLESS KINYI MAGANA A AJIN BABU WANDA ZAI TABA GANIN NUMBER KI KO ASAN KINA CIKI, I RESPECT MY CLIENT PRIVACY IS 5K ONLY CHAT ME UP AND JOIN wa.me/+2347012181461 DIG na ganin Hawwa yace “are you done? Any progress? What is the result of your findings”? Dan shiru Hawwa tayi tana kallonshi saikuma ahankali tace “Sir can I talk to you in private”? Dasauri Excellency yace “talk koma menene anan” kallon DIG Hawwa tayi gyadamata kai yayi alamun koma menene tafada anan din hakan yasa ta sauke ijiyan zuciya tace “I have a suspect!” Kowa kallonta yake barinma Khaleel da gabanshi yahau fadi dum dum dum, yabude idanunsa kadan yasaukesu akan Hawwa dake tsaye, adan birkice Momy tace “Suspect? In this our house? Who? Tell us waye?” Abu Hawwa ta hadiye awuya anatse, she just pity the woman dan tasan bazasu barta ba, dasauri Excellency yace “Miss Hawwa tell us” iska ta fuzar ahankali sannan tace “the girl’s Mom! Noor’s Mother is my suspect!” Zumbur Khaleel yamike kaman zaki, hakanan kawai Hawwa taji gabanta yabuga dum! Awani irin zuciye yazo zai wuce Excellency yabiyoshi da sauri yana kiranshi Momy ma haka tace “Khaleel Khaleel ina zaka?” Chak Hawwa ta tsaya wajen kofan batare data matsaba tana kallonshi tace “if you try anything you might jeopardize chances namu na ganin yarka” wani irin waigowa Khaleel yayi saikuma ya taho gaban Hawwa kaman zaki yamata wani irin ihu! “Who do you think you are to tell me wat to do or wat not to do lady?” Yanda yake tsaye dab da ita kaman zai matseta jikin kofan yasa gaban Hawwa ya shiga faduwa dasauri su DIG suka tashi harda su Abraham da Hayatu ma, Excellency yarikemai kafada Mommy takamamai hannu suna janshi amman ko motsi bayayi huci kawai yake yana kallon Hawwa, DIG yakasa magana, cikeda karfin hali batare data nuna tsoro ba Hawwa tasake juyo da fuskanta kar ta kalleshi ido cikin ido batare datace komiba cus yazo gabanta dayawa she felt so uncomfortable but still kallonshi take, Excellency yajashi yace “enough mana Khaleel muje ka zauna” yatsu yanuna Hawwa yace “careful Lady! Dont overstep your boundary” sauke kanta Hawwa tayi takalli DIG daya girgiza mata kai alamun kartai wani abu, yakalli Excellency yamai alamun yacire Khaleel daga gabanta kaman kwai Excellency yashiga janshi tareda Mommy yace “calm down Son please kaji, dan Allah, don’t take it out on this poor woman she’s just trying to help us find Noor that’s her work, calm down Khaleely na” Mommy ta shiga mannamai kiss a hannu tace “calm down yarona, kayakuri, people like this can be so annoying, so mu barsu ayi agama kowama yahuta, calm down she’s not worth your anger” zuciyan Hawwa har wani makyarkyatan baci yake tadai daure batace komiba. Momy tajuyo takalli Hawwa dake kokarin zama kusada Abraham tace “young lady ban haifo d’ana sabida mata like you su dinga batamai rai ba, next time be very mindful and cautious of kalaman dazaki dinga fadama d’ana, inba hakaba zan….” Dasauri Excellency yace “just let her be please na lallashi Khaleel I don’t want another drama” yakalli Hawwa yace “wat do you suggest now ayi Miss Hawwa”? Sosai Abraham ke kallonta he could see yanda ranta yake abace shima duk sun batamai rai, juyo da kanta tayi takalleshi da sassanyar muryanta tace “wat about last phone dana ce kaduba kagama?” Dasauri yana taba system dake cinyansa yace “give me few seconds” kafin chan yace “done” yatashi yana daukan wasu papers dayayi printing takawo mata yace “so nashiga wayan and this particular contact happens to be most recent calls nata and it’s not saved, so na dauka and track it down” duba takardan Hawwa tayi sannan da sauri takalli Excellency tace “Sir can I know awani waje kukakai kudin?” Dasauri Excellency yace “kwarbai” dawani irin sauri Hawwa tashiga juye juye a office din kaman mai neman abu wani koton calendar dakeda detailed map na Nigeria tagani a bango dasauri takai hannu taciro map din tazo gaban table na dakin ta shimfida map din kowa yataso yazo wajen banda Khaleel tana kallon map din tace “Hayatu pen” dasauri Hayatu yabata pen ta karba tai circling wani waje tace “this is inda kukakai kudin kuka ijiye” sannan ta kalli paper da Abraham yabata tasake circling wani waje a map din tace “this is location na cellphone datake waya dashi” saikuma ta mike da sauri tana kallon map din kowa na kallonta kaman TV, tace “gps location na wayan yana cikin mall ne” saikuma ta sake dukawa tanabin hanyan map din da kallo kawai sai sukaga tai circling wani waje gefe daya dakeda dan distance kadan da location na wayan tace “got them!” Dasauri kowa na dakin yace “uhmm”? Dasauri Hawwa tace “Sir this is wajen da aka kaimusu kudi almost 20km ne to this mall, kidnappers hardly keep victims nasu a wajen mutane sabida fear of being caught, victim can shout, scream or sick for help, so the nearest place I think zasukai little Noor is Dajin Dawa, this place” ta nuna inda tai circling da pen tace “I’m 💯 sure suna wajen, let’s go” dasauri Excellency yace “Alhamdulillah, Alhamdulillah” juyawa Hawwa tayi zuwa wajen datake zaune tadauki wayanta shikuma Abraham yatafi wajen kayanshi yana hadawa a katuwar bag pack dinsa, tashi Khaleel yayi yace “I’m coming along too” Juyowa duk sukayi suna kallonshi banda Hawwa dake duba wayanta data dauka, anatse DIG yace “Yallabai it’s dangerous, su kansu basusan outcome na operation din ba, kazauna my team will bring yarku safe” tsawa Khaleel yamai yace “I said I’m coming along, and I’m coming along” wani shegen kallo Hawwa tadago kanta tamai kawai tawuce kofa abinta tabude tafice duk suka juyo jin an fita, su Abraham suka bita suma shima Khaleel din yabiyosu, tsayawa wajen motansu Hawwa tayi taciro rigan bindingansu vest tashiga sawa ko kallon inda yake bataiba tadaiji tafiyansa, tadauki black shade nata tasaka sak ta fito bad ass bitch abinta sannan tadago kai hada idanu sukayi da Khaleel dashima ya hade fuska yana kallonta, dauke kai tayi abinta tabude bayan motan tashiga tai zamanta. [9/11, 5:03 PM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 7️⃣ YAU NAZO MUKU DA BABBAN SANARWA CEWA KISSA TRAINING CLASS REGISTRATION IS NOW OPEN💃💃💃 TRAINING NE NA KWANA BIYAR DAZAKI KOYI KISSA, KISISINA, IYA MAGANA, IYA SALO, KUKAN MAKIRCI, HATSABIBIN KUKA DA SAURANSU…… REGISTER FOR KISSA TRAINING SEASON 2 KIBAWA OGA MAMAKI…. REGISTRATION IS 2k ONLY!!! CHAT ME UP AND JOIN +2347012181461 JOIN NOVEL GROUP NA GARGADAN SO https://chat.whatsapp.com/FKkyTo2kN1E3LrBfnyykbE Saka vest dinsu su Abraham sukayi, last vest din Hayatu ya dauka ya mikama Khaleel yace “put this on and stay behind us yallabai don’t try anything” kallon vest din Khaleel yayi yamika hannunshi ahankali ya karba yasaka, Abraham yabudemai bayan motan ta dayan side din yace “here zoka zauna” kallonsa Khaleel yayi sannan yataho ya shiga ahankali ya zauna Abraham yarufe kofan, yakoma gaba ya zauna shima, Hayatu ya shiga mazaunin driver yaja motan, dan gyara zama Khaleel yayi ahankali batare daya kalli Hawwa ba dan wani irin haushinta da tsananta yakeji, Abraham yadan leko da kanshi yakalli Hawwa dake kallon glass na motan ga bakin shade a idanunta cikeda kulawa yace “you good Miss Hawwa”? Juyoda kanta tayi ahankali tadan kalleshi ta gyadamai kai tace “yes thanks, set up the drone” gyadamata kai yayi yace “sure” sannan ya gyara zamanshi yabude jakan jikinshi yana cicciro parts na drone din yana hadawa, har suka soma kaiwa wajajen 7:30 na yamma garin yadan soma duhu, dajine wajen but akwai containers na trailers haka that looks abandon, parking motan sukayi daga nesa but still sun shigar da motan cikin daji sabida bishiyoyi su kare motar kada agansu, Abraham yaciro ear bugs guda uku, yasa daya yabama Hatayu daya, yajuyo yabama Hawwa daya ta karba ahankali tadanja gyalenta baya tafito da kunnenta tasaka duk Khaleel na kallonsu sannan Abraham yabude motan yafito ya ijiye drone din ya kunna yatashi sama yana controlling nashi yadawo cikin motan ya zauna Hayatu ya matso kusada shi suna kallon screen din tare suna neman inda kidnappers din yawanci wajen duhu ne hango haske daga tachan nesa yasa dasauri Hayatu yace “take the drone chan naga haske” dasauri Abraham yashiga controlling Khaleel yadan yunkuro cus yakasa daurewa shima yana leka screen din har zuwa inda kidnappers din suke mutum 4 ne agaban wasu bishiya zazzaune suna shan taba daya ya iza ittace dasuka zagaye da dutse suna gasa nama sun kunna katuwan tocula saiga wani container wanda kofan yake abude dasauri Hayatu yace “can you get the drone zuwa ta bayan container wajen window muga ko yarinyar na ciki” gyadamai kai Abraham yayi yana juyawa har zuwa wajen window drone na lekawa but babu haske sai chan sukaji kukan yarinya da muryanta ya galabaita. “There’s ant on my body kwaro Dady” rawa jikin Khaleel yafara adan rude yace “that’s my daughter, it’s Noor” dan kallonshi Hawwa tayi aranta tace “so you love yarka this much but karabata da mahaifiyanta” juyowa Abraham yayi hakan yasa Khaleel yakoma ya zauna, controller yabama Hawwa ahankali tasa hannu ta karba yace “code 22028IV” ahankali Hawwa tace “noted” bindigoginsu suka shiga cirowa suna kara shiryawa suna bakin guns din silencer Hayatu yaleko bayan ya kalli Khaleel yace “Yallabai I didn’t mean to disrespect but dan Allah don’t interfere in this operation, you have to trust us, rest assure cewa we will save your daughter, karka fito or try anything kada ka zaman mana liability, the mission is saving Noor, you and Miss Hawwa stays in the car, and guide us with the help of drone nida Abraham go inside and rescue diyarka mufito is going to be quick” baki Khaleel yabude dake rawa sosai ahankali yace “you will rescue Noor ko?” Gyadamai kai Hayatu yayi cus daga gani kasan yanason yarinyar yace “yes safe and sound in sha Allah just trust me” gyadamai kai Khaleel yayi da sauri, Hayatu yakalli Hawwa dake kallonshi yace “stay put” ahankali Hawwa tace “safe” gyadamata kai sukayi sannan suka bude motan without making sound suka maida suka rufe sannan suka wuce, Hawwa ta shiga controlling drone din tana zagaye premises din tana patrol chan tace “Halt!” Da sauri Khaleel ya kalleta, hankalinta nakan screen din gabaki daya tace “I just saw another haske I’m going there right now to check” daidai takai wajen tace “is not just 4 of them akwai 3 more a wajen they’re holding rifles” Dasauri Hayatu yace “wat do we do Miss Hawwa?” Dan lumshe idanu tayi kadan chan ta budesu tana sauke ijiyan zuciya tace “can you take four men at a go Hayatu?” Dasauri yace “Yes Ma’am” gyadamai kai tayi tace “proceed to inda target namu take extract her and bring her to extraction point, Abraham lay low awajen and stay alert incase they move take them down, makesure Hayatu yadauko the little gurl, I repeat karkai komi lay low until I give you signal to” dasauri Abraham da Hayatu sukace “yes Ma’am” ahankali Khaleel ya matso dab da ita dago kanta tayi da sauri ta kalleshi kamshin dayake na ratsa hancnta dan kallonta shima yayi kafin ya dauke kai ya maida kanshi kan screen din hakan yasa itama ta maida idanunta kan screen din, tafiya suka farayi tana kallon screen din Abraham yashige cikin ciyayi yana watching those 3men shikuma Hayatu ya wuce wajen maza hudu, dukawa yayi yadauki dutse ya wurga dayayi kara hakan yasa suka zabura suka tashi suka fara tafiya suna dube dube, ganin daya na tahowa inda yake yasa Hawwa tace “stay on alert a guy is approaching wajen bishiyan dakake ta bangaren dama” da dan sauri Khaleel yasake matsowa dab da ita cus so yake yaga screen din da kyau, ta gefen idanu Hawwa ta kalleshi batare datai motsi ba ko magana dan batason tama kulashi daidai guy din na zuwa Hayatu ya kwasheshi ya bugamai kan bindiga a keya ya sume warwas yafadi, karan dasukaji yasa sauran suka jujuyo daya yadauke katuwar security torchlight ya hasko wajen ganin dayansu a kwance yasa da sauri suka taho wajen suna kokarin daga bindiga Hayatu ya kwashesu ya barar dasu ya sumar dasu duka within a blink of an eye yasa tape ya kulle musu hannu sannan yawuce ciki dasauri sauri gudu gudu shiga cikin container yayi zuwa inda yarinyar take kwance baiyi wata wata ba ya duka zai dauketa yaji an bugamai kai ashe dawani adakin but drone baiyi capturing ba sabida daga window suka leka dakin, dasauri gayen yafito yana kalle kalle ganin they’re under attack, ganin wani yafito daga container ba Hayatu ba yasa Hawwa tace “oh no, Hayatu, Hayatu, talk to me” tashiga kiranshi but shiru arude Abraham yace “what happened Miss Hawwa? Meya sami Hayatu”? Kafin Hawwa tai magana taji mutumin yayi blowing whistle sannan yadaga kanshi yana kalle kelle kaman ance ya kalli sama, ganin drone yasa yaciro bindigar shi Hawwa na gudu da drone din but yayi shooting drone din yayi crashing suka daina ganin komi a screen na controller Hawwa tace “shit!” Dasauri Abraham yace “what happened? Miss Hawwa gasunan they’re leavin……..” shiru Hawwa taji hakan yasa tace “Abraham, Abraham” adan rude Khaleel yace “wat wat…..wat happened”? Cikeda damuwa Hawwa tace “my team are down” tayi maganan tana tashi tamika hannunta tadauko katuwar jakan Abraham dake front sit tashiga neme neme a jakan luckily taga grenade, da sauri tasaka a pocket na vest nata, ta zaro bindigarta tana kokarin fita, asanyaye Khaleel yace “where are you going?” Dan juyowa tayi takalleshi ba yabo ba fallasa tace “going to rescue your daughter”? Dasauri Khaleel yace “maza ne u can’t go alone sun miki yawa, call for backup mana” tana kallonshi ganin damuwa kan fuskansa sosai tace “I can’t wait for backup kafin suzo an tafi da yarka sun gudu cus they know we are here, before we track them again it will take time, maybe muma sun kashemu before back up yazo, if I leave now I might be able to save your daughter so I have to go” takai hannu zata bude motan karaf taji yarike mata bakin gyale hakan yasa gently Hawwa tajuyo tazubamai mayun idanunta, shi kansa Khaleel baimasan mesa ya riketa ba, cikeda damuwa sosai yace “I can’t let you go alone it’s too risky, you’re just a gurl, zan biki and protect you” duk yanda Hawwa kejin haushinsa saida tai smirking tace “I’m not just a girl, I’m police officer!” Ganin yaki sakinta sai kallonta yake cikeda damuwa yasa ahankali tace “kataba rike bindiga”? Girgiza mata kai yayi alamun no, juya idanu Hawwa tayi irin na raini din nan tace “how can you protect me kenan u can’t shoot? Just stay here I don’t want to be looking after an adult when my mission is your daughter, stay here ina zuwa don’t jeopardize my work” wannan karan bata jira amsanshi ba ta karbe gyalenta tafito da sauri Khaleel ya sauko shima Hawwa ta kalleshi zatai magana saita fasa kawai ta wuce tana tafiya ahankali without making a sound, Khaleel na binta abaya sukai wajen, har zuwa bayan bishiyan da Hayatu ya tsaya dazu ta duka ta leka tana kirgasu tajuyo ta kalli Khaleel dake kallonta looking damn scared cikin whispering tace “if you stay here u might be alive, I’m going to rescue yarka now” cikin yar karaman murya Khaleel yace “kefa?” Sounding like a bad ass bitch tace “uhmm, I don’t think yau zan mutu” sosai Khaleel ke kallonta yanajin wani adrenaline na bin jikinshi ganin suna filin daga and she seems to be having fun, shiko zuciyansa kaman zai fito ta baki, Hawwa tasa hannu taciro grenade daga aljihun vest din dake jikinta, takalli Khaleel dake kallonta tace “wanna see magic Pops Boy”? Sosai Khaleel yamata wani irin kallo jin sunan data kirashi dashi, Hawwa tasake smirking tadauke kai ta cire pin din grenade din sannan ta leka ahankali ta wurga musu grenade din awajen tajuyo takalli Khaleel tace “booom!!” Mahaukacin tashi bomb yayi da Khaleel baisan yayi hugging Hawwa ta gefe ba ya manna fuskanshi a kafadanta jikinshi na rawa ba cus baitaba experiencing something like this ba, ko harbin bindiga baitaba ji ba saidai a movie, he has never experienced crime world so he panicked. 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 8️⃣ JOIN GARGADAN SO GROUP https://chat.whatsapp.com/FKkyTo2kN1E3LrBfnyykbE Mahaukacin faduwa gaban Hawwa yayi jin yanda Khaleel yariketa fuskanshi manne a kafadanta jikinshi na rawa kana gani kasan this is the first time yataba jin karan ko ganin bomb ma, da dan sauri ta tureshi yakoma baya yana kalle kalle kunnenshi sunmai dummm baiji ko kadan, yana kokarin kunnenshi yadawo daidai yaga Hawwa tai wani irin super tai wajen aguje tana shooting nasu, wow! Dabadan he knows this is real ba and he’s present a live location dinba dayace action movie yake kallo, she’s so fast in harbi, and wayanci he notice ba shoot to kill take ba, cus baiga wanda ta harba akai ko zuciya ko ciki ba, she mostly target legs and hands, da gudu ta shige cikin container yarinyar Hawwa tagani tana kuka sosai tana ihu ta kankame kunnenta sabida karan bomb ga wuta data gani, ahankali Hawwa ta duka gabanta tasa yatsanta akan lips nata tace “shiiiiiiu I’m fairy Angel Anty I come to rescue you from bad guys,, dena kuka” juya mata baya tayi tace “hop on my back, hau baya” takai yatsunta biyu tana taba wuyan Hayatu ganin yana numfashi yasa tashiga kiransa “Hayatu Hayatu, wake up” ahankali Noor tahau bayanta ta kankameta, dasauri Hawwa ta tashi she will come back for Hayatu, Noor first fitowa tayi ahankali goye da Noor ganinsu yasa Khaleel yatashi yataho wajen su da sauri yazo ta bayanta yana murmushi sosai looking and sounding so emotional ganin little baby shi that looks so scared and terrified a bayan Hawwa yace “Noory” dasauri yarinyar tace “Dadyyyyy” karban ta yake shirin yi daya daga cikin criminals din data harba a kafa dake wajen yadauki sandan dake wajen yadaga zai bugama Khaleel dake kokarin karbe Noor daga bayanta, karaf Hawwa tagani dawani irin sauri tai pushing Khaleel yafadi a side nata sandan ya sameta a hannu da karfi ya yagi skin nata sai jini, kafa tasa ta daki kan thug din ya sume dasauri Khaleel yatashi yana kallon hannunta da jini yabata hannun rigan already yace “you are bleeding” ahankali tace “it’s fine, leave Noor help me pick Hayatu” gyadamata kai yayi tawuce dajin goye da Noor neman Abraham taganshi a sume akasa, dagashi tayi sukai mota tasashi abaya tasauke Noor ta sata a baya itama daidai Khaleel na zuwa da Hayatu a sheme ya ijiyesa abaya yasa hannu ya dauki Noor ya kankame ajikinshi yarufe kofan baya yadawo gaba yashiga ya zauna Hawwa taja motan da mugun gudu tana calling DIG office waya for backup. “I repeat my team are down, goons are also down seriously injured calling for backup, code 22028IV” Khaleel ya kankame Noor data kankameshi dukansu suna kallon Hawwa dake tuki around 11 nadare tana magana har saida DIG yadaga wayan dan da farko voicemail ne, ahankali Khaleel yakalli hannunta dudda baya ganin ciwon but hannun riganta was bloody. Kusan around 1:13AM na tsakar dare sukakai gidan sharp sharp aka bude musu gate cus DIG yarıga ya sanar da zuwansu, tun kafin su karasa tsakar compound din Excellency da Momy da mutanensu ke tsaitsaye suna jiransu, tun kafin tai parking Excellency da Momy suka shiga gudu suna tahowa wajen motan, tana parking mota Excellency yabude gaba Mommy tafashe da kuka tana kallon Noor datai bacci yarinyar ta rame tace “look at my Noor oh no no” takai hannunta tana karban Noor daga hannun Khaleel, shikuma Excellency yasa hannu yana fito dashi Khaleel yasauko yace “Dad did you call her Dr”? Dasauri yace “yes yes everything is set, yana clinic” Mommy tashiga shafa Khaleel da hannu daya tace “hope babu abinda yasameka Khaleely na welcome Alhamdulillah, babu abinda yasame ka”? girgiza mata kai yayi ahankali, Hawwa tadan matso taja kofan motan duk suka juyo suka kalleta takoma driving sit, Excellency yace “you guys did a great job Miss Hawwa welldone, dare yayi kuzauna anan zuwa safiya” calmly and politely tace “my team are down zan kaisu clinic dinmu” dasauri Excellency yace “ai da kin bari Dr ya gansu anan we have clinic anan” anatse tace “DIG yariga yace na kaisu clinic dinmu” dan ijiyan zuciya Excellency yace “okay but drive safe, bari nakara muku mopol su biku for extra security is night” dan gyadamai kai tayi cus batason ta kara gardama tai reverse da motan sannan tai kwana hakanan Khaleel samin kanshi da kallonta yayi daidai tana figar motan da gudu Excellency yace “ayi gudu a sannu” Khaleel yajuya ahankali yayi ciki. [9/12, 10:23 AM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 🔟 JOIN INTIMACY CLASS WITH 5k ONLY CHAT ME UP KISHIGA +2347012181461 Tabuga tagumi, a girl is a girl and will always be a girl, while a Man is a man kawai, daga gani kasan tagaji bacci kawai take. Ahankali Hawwa ke bude idanu ta saukesu kan agogon dakin ganin 7 yasa da sauri ta tashi zaune babu kowa a office din, ahankali ta sauka daga gado tawuce bayi bata wani dade ba tafito daidai Ni’ima na shigowa tace “kin tashi”? Ahankali Hawwa tace “maisa baki tadani ba nasa kin dade” murmushi Ni’ima tamata tace “muje kiyi breakfast a canteen” dasauri Hawwa tace “not now banyi brush ba sainaje gida” hararanta Ni’ima tayi tace “brush idan kin koma gida kindaisan that woman ba baki abincin zatayi ba ko, don’t tell me zaki girki idan kin koma gida you can’t cook, kin gaji and kinada ciwo a hannu let’s just go na saya miki” tana maganan tazo gaban gadon tadauki gyalen Hawwa ta yafa mata saman kai batare data mata rolling ba takama hannunta suka fito suka shiga canteen abinci tamusu order sukaci still tamata takeaway wanda zataci da rana sannan suka fito tace “wai kinsan tun dazu Baban Yaseer na nan”? Dasauri Hawwa ta kalleta tana haderai, Ni’ima tace “ai daman nasan dana gayamiki bazaki tsaya kici ba, wlh tun kina bacci yazo ya daukeni, kuma shima yace makesure na tsaya kinci abincin, muje ku gaisa” taja hannun Hawwa batare data jira tai magana ba, yadade zaune cikin mota cus tun around 6:30 yazo daukanta, kallonsu yake kyar bayako kyafta idanu, yanda Ni’ima ke jan Hawwa itakuma tadan haderai kana gani kasan bataso tazo har zuwa wajen motan dayake nan Lexus na 2022 hadaddiya baka, ahankali yabude motan yafito Bakin dogon gaye ne kyakkyawa gashi da tabon salla a goshinsa, duka duka bazai wuce 36yrs ba yana sanye da farin jallabiya mai kyau yasa faran hula akai sai zuba kamshi yake, a kunyace Hawwa tasauke kanta kasa dan tanajin kunya da nauyin Baban su Yaseer aduniyan nan, she always regard him as Yayanta, sabida shida Ni’ima su dauketa yar uwarsu tajini sun tsayamata, adan kunyace tace “ai dakai zamanka aciki Baban Yaseer Ina kwana, dan Allah kayakuri munbata maka lokaci” kafin yayi magana Ni’ima tarikemai hannu tace “Baby kaga kamata fada, niko na mata fada batajin tawa amman kai nasan zataji naka tunda tana kunyarka, field taje yau harda injury a hannu kalli hannun” tanunama Baban Yaseer hannun dayake tai folding hannun riganta sama, anatse yana kallon hannun sounding serious and caring yace “Hawwa why did you go to the field eh”? Adan kunyace tace “kidnapping jikan senate president akayi shine Oganmu ya aikamu I have no option saisa” dan ijiyan zuciya yasauke yana kallonta yace “but yaya hannun yanzu? Are you sure you’re fine? Babu wani abu dake miki ciwo kuma? Tayaya kikaji ciwo haka eh Hawwa”? Ahankali tace “wlh I’m fine is just a minor injury I can’t even remember ta yanda na samu” anatse yace “Hawwa!” Ahankali tadago kanta ta kalleshi kasa jure kallon dayake mata tayi da sauri ta sauke kanta Baban Yaseer kwarjini yake mata sosai ahankali tace “karki kara wani aiki dazaisa kiji ciwo haka, ni da Mom Yasmeen will support akoma mekikeso but we will never support something dazaiyi harming lafiyanki ba, you’re a criminologist not a fighter am I clear” cikeda jin dadi Ni’ima tace “yauwa bada amsa muji” Baban Yaseer cikin dan kakkausan murya yace “kada ki kara bari something yayi tampering da lafiyarki kinji” gyadamai kai Hawwa tayi tace “naji” dan murmushi kadan tayi tace “thank you” tafi Ni’ima tafara tace “Baby kome kakeyi da wannan mai taurin kan kejin maganan ka nima zan koya sabida tadingajin maganata” dan hararanta Hawwa tayi, kallon Ni’ima yayi yace “tana tareda motarta ne komu kaita gida wife?” Dasauri Hawwa tace “zan iya tuki” strictly Baban Yaseer yamika mata hannu yace “bani your keys zansa akawo miki motan gida muje mu kaiki” wlh kawai dan tanajin nauyin Baban su Yaseer ne saisa, jakanta tadauke daga kafada tasa hannu taciro key motar ahankali tabashi ya karba Ni’ima tabude mata bayan motansu tace “zoki zauna” zuwa tayi tana ballamata harara Ni’ima tai mata gwalo tai kwafa ta zauna tarufe mata kofan takoma gaba ta zauna sannan shima ya shiga gaba yaja motan. Sosai Ni’ima keta musu hira a motan Baban Yaseer na amsata jefi jefi, bini bini yana kallon Hawwa ta mirror datai shiru tana hamma once in a while cus harda gajiya ke damunta, har unguwansu, unguwa ce dake cikeda mutane da dama yara anata wasa, ga manya haka yan anguwa da samari, mahaifinta ta hango kofar gidansu zaune, kana ganinshi kaga mahaifinta don tayi kama da Babanta ya manyanta sosai, yana zaune akan wata yar tsohuwar kujera 2sitter dake wajen ga crutches dinsa guda biyu a gefe a jinginasu dan kafansa ta haggu an guntule daidai wajen guiwan sabida wani hatsari daya tabayi da dadewa, tunda molar ta shigo anguwan yake kallonta, dan layin nan kakap idan kana neman wanda yasan yaro da babba da jika da duk wani labari na anguwan da dangin kowa to aka sami Baba an gama danshi kofar gidane wajen zamansa, to baya aiki the only abu dake shigar dashi gida shine idan lokacin bacci yayi ko zai zaga bayan gida. Parking Baban Yaseer yayi yabude motan yafito hakama Ni’ima itama Hawwa tafito, Baba naganin Baban Yaseer da Ni’ima fuskansa ya yalwatu da murmushi shiga rumfar sukayi yana nuna musu tabarma yace “maraba maraba yau Baban Yan biyu da Maman yan biyu ne agidan namu ga waje bismillanku, ku zazzauna yan albarka” hannu Baban Yaseer yabasa suka gaisa yace “ina yaran mesa baku kawominsu ba” daidai lokacin Hawwa takaraso wajen ahankali tace “Baba ina kwana” kallonta yayi saikuma ya dauke kai yakalli Ni’ima yana nunata da hannu yace “kalli kawarki ke bakijin kunya kinama binsu zindimemiya dake ba aure ba miji sai kwana awajen aiki, kap layin nan yaran dakuka taso tare sunyi aure, kannensu sunyi aure, kannin kannensu ma sunyi aure banda ke” sosai Ni’ima kirjinta yahau zafi cus Baba irin mutanen nan ne masu katon murya sai kallonsu ake sabida duk anajin maganan sa, juyawa Baba yayi ya kalli Baban Yaseer da kansa ke kasa yace “Aliyu” ahankali Baban Yaseer yadago kanshi yace “na’am Baba” nuna Hawwa da kanta ke kasa Baba yayi yace “cikin Abokanenka babu me neman mata? Koda yake karnaje da nisa ni wlh ko bakaniken ka ne ma idan zai aureta zan bashi, kannin Hawwa biyar hudu sunyi aure, Miemie ma datake sha hudu yanzu inamai tabbatar maka tsaf zata iya gama makaranta tazo tai aure wannan batayi ba, wlh wlh nagaji, Hawwa taxame mini abun kunya arayuwata nine mai kai karan yaran wasu kan amusu aure nagansu suna zance da samari sunyi girma yau gatawa diyar taki aure, nagaji da Hawwa agidan nan, nadauke ka amatsayin d’ana Aliyu kaganta nan da iyalinka tun suna yan kankanu yan dugul dugul dasu suke kawance, jibi Ni’ima tayi aure abinta ga yan biyunku sun girma dabadan barin datayiba dakuma wanda ta haifa last year ya mutu da yanzu yaranku hudu ni tawa diyar taki aure sai operation din dare” tashi Ni’ima tayi dan bazata iya daurewa ba tayi wajen Hawwa dake tsaye tace “mushiga ciki, kinji ciwo a hannu Baba na magana da Baban Yaseer” tayi ciki da ita dasauri dudda haka suna jiyo maganganun Baba daga cikin gidan ma, tsakar gidan tsaf ko ina yasha fenti flat ne Babba saiga wani daki dake facing flat din sukai wajen, Ni’ima ta karbi jakanta taciro key tabude dakin suka shiga daidai lokacin hawaye na saukowa daga idanun Hawwa dasauri ta share but saida Ni’ima tagani. EPISODE 10 Wait ni kadai ne kejin some type of chemistry from Baban Yaseer to Hawwa??🔥 I have a question for parents, IDAN YARANKU SUKA DADE BASUYI AURE BA, BA MIJI, PRESSURING NASU SHINE THE BEST OPTION? IDAN KENE MAHAIFIYA KO MAHAIFIN HAWWA WAT WOULD YOU DO??? [9/12, 10:23 AM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 9️⃣ https://chat.whatsapp.com/FKkyTo2kN1E3LrBfnyykbE Har clinic dinsu ta kaisu tajuya zata wuce Abraham daya bude idanu cikeda ciwon kai yace “kefa i think you need to see Doctor kema” yayi maganan yana kallon hannunta, yatsine fuska tayi takalli hannun tace “no I’m fine is not that serious, office zanje nacire vest din nan na wuce gida” tayi maganan tawuce tafita da sauri, office nata taje tadauko jakanta tafito tazo parking space nasu tashiga motarta kiran corolla na 2006, taja motan sannan taciro wayanta tai dialing number da tai saving da Best N, ringing daya ta daga ahankali tace “kina clinic dinku ne? Wannan dakika dauka u must be on night duty, kina nan”? Daga ta dayan bangaren wata murya mai dadi tace “yes inanan but inadai shirin tafiya around 5 nadau permission, kaman kina driving me kikayi da kikakai ware haka an office? Anyways just come I know u will tell me, Yau kwana nawa bamu hadu ba? Please come ko 1minutes ne kiganni” dan murmushi kadan Hawwa tayi tace “bribe me” dasauri tace “I will not beat Yasmeen da Yaseer all through this month I promise” murmushi Hawwa tayi sosai tace “good girl” dan tsuki tayi tace “you’re just lucky I’ve missed you ne da dagake har yaran naki nayi biji biji daku” tabe baki tayi tace “shege kafasa sabida kinga ina gate, barima najuya” da sauri tace “yakuri mana Hawwa” dan dariya kadan tayi tashigo asibitin tai parking motanta tadanyi jimm sannan tabude tafito tafara tafiya tawuce ciki, direct wani office tawuce daidai takai hannu zata bude aka rigata budewa wata mata ce aciki fara ce tsawonsu daya da Hawwa kawai dai tafi Hawwa jiki ne saidai itama bawai irin kiba sosai din nan ba ne kawai dai tadan ciko ne, tana sanye da kayan nurses dark blue riga da wando, wani irin rungume Hawwa tayi da sauri tace “oyoyoooo” “asssshh Ni’ima My Hand” Hawwa tafada ahankali dayasa Ni’ima ta saketa da sauri takalli hannun tace “wat happened to your hand kikaji ciwo haka eh?” Dasauri tajata suka shiga office din ta maida kofan tarufe tawuce ta daurata akan kujera tana kwaso abubuwan dressing tace “wat happened ya akayi kikaji ciwo?” Dan yatsine fuska Hawwa tayi tace “banmasan tayaya naji ciwon ba ni karan kaina Best, na manta” zama Ni’ima tayi akujeran dake facing nata takama hannun tana wankewa da ruwan spirit tace “I thought we had agreement cewa bazaki dinga involving kanki in field work ba saidai office work” ahankali Hawwa tace “and it has always been like that, koda naje field ma bana shiga aikinsu, yau ne kawai and its circumstances saisa but ai I’m fine ba zafi sosai ma ciwon” kallonta Ni’ima take fuskanta duk ya nuna damuwa da rashin jin dadi hakan yasa Hawwa tace “common I’m fine it’s just a scratch” anatse Ni’ima tace “da inada wata kawa daban damu ba, but you’re all I got tun ina yar yarinya” murmushi Hawwa tayi tace “tun zamanın primary school” ahankali Ni’ima tace “please take care of yourself kinji Hawwa” gyadamata kai Hawwa tayi tana dan yarfe hannu da style cus shegen zafi yake mata and bataso Ni’ima tagane ta damu, hannun Ni’ima ta karba tadauki wata paper daga kan table tashiga fifita mata ciwon tana kallon ciwon ahankali tace “Hawwa I was never against kinason ki zama police sabida I know yanda kikeson justice, da kare hakkin dan adam but deep down Allah yasani banason aikin, my worst fear arayuwana shine wani nawa wanda nakeso yazama soja ko dan sanda cus I always believe mutum yazama police ko soja kaman ya yanki automatic ticket na mutuwa ne” taidan shiru tace “dakika fadamin anyi promoting naki bayan kinyi solving that kidnapping case an saki under special kidnapping task force u are not even in shi asalin police station I was happy, very happy sabida i know talent dinki is identifying, profiling criminals and knowing criminal minds kina taimakawa wajen kamasu da relating dasu da gane abinda zasuyi ko suke shirin yi, understanding zukatansu nasan that is basicially your work ba aikin dazakije filin daga ba kina combat da maza ba” dan murmushi kadan Hawwa tayi tace “kai Best is just a scratch kike surutan nan randa za’a kawo miki ni kiciremin bullet f…..” “Hawwa!” Ni’ima takirata adan fusace tace “will you stop joking around I’m serious, Hawwa I will always support you kinsani but not in this” tanuna ciwon hannunta tace “kodai kidena zuwa filin daga and stick to office paper work helping to solve crime behind the mask ko kibar aikin” Dasauri Hawwa ta kalleta, hawaye taruwa yayi a idanun Ni’ima tace “akanme kina mace zaki dinga fada da maza duk abi ajijjimiki ciwo amiki tabo ajiki” dan turomata baki Hawwa tayi looking damn sexy tace “ni bance kimin kuka ba sarkin kuka, I swear Ni’ima circumstance yasa dole na shiga field, shima ciwon is a mistake, don’t forget I got training fa a police academy, na iya fada, nasan how to attack and how to defend myself, I can shoot and so much more, this was just a mistake trust me and I promise you bazan kara barin kaina naji ciwo ba” gyadamata kai Ni’ima tayi tadauki tissue tana goge idanunta kar hawayen su fito, Hawwa tai dan murmushi cikeda tsokana tace “yan Nigeria da ganin mace musulma police as wani abu hmmmm” ballamata harara Ni’ima tayi dayasa tai shiru tasa hannunta a lips, Ni’ima ta karbi hannunta tacigaba da fifitawa cikeda masifa tace “naga kin kara jima kanki ciwo kiga abinda zan miki wlh” dariya sosai Hawwa tayi tana cire hannunta dagakan lips cikeda tsokana tace “I’m sorry Maman Hawwa” zabura Ni’ima tayi da sauri Hawwa ta tashi tana dariya tayi gadon office din tahau tana zare gyalenta ta ijiye a gefe tasa kanta akan filo tana sauke ijiyan zuciyan gajiya, shiku ne akanta dayayi mata kyau gashinta so black ga tsayi, tasaka stud gold earring dan karami dashi tace “bari nai bacci kadan, kitasheni by 5 natafi gida” ta lumshe idanu Ni’ima ta kalleta saikuma takoma ta zauna. [9/14, 10:07 AM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 1️⃣1️⃣ A ONE YEAR INTIMACY CLASS DINA YOU WILL LEARN THIS DA SO MUCH MORE 💃 1- Menene SEX? 2- ANATOMY OF VIJAY 3- FORPLAY 4- TIPS FOR AMAXING WEDDING NIGHT SEX 5- BEGGINERS SEX SYLES 6- YANDA AKE IHUN KISSA DA KUKAN DADI IDAN KUNA SEX 7- YANDA AKE SHAGWABA MAI DABURTA MIJI 8- UNDERSTANDING LIBIDO NAKI DA NASHI 9- BEST POSITION NA BAWA MIJI NONON KI DA YANDA ZAKI KULA DA NIPPLES BAYAN YASHA ZUKA 10- BEGINNERS SHAN DIDI 11- KUNYAZA 12- CAT 13- MM 14- NIPPLE PLAY 15- EROTIC MOANS AND SO MUCH MORE BAZAN IYA LISTING ANAN BA JOIN NOW WITH JUST 5k na shekara daya gabaki daya WATSAPP ME TO JOIN wa.me/+2347012181461 Daki ne kwara daya yanada girma ga window da akasa curtains mai kyau pink dakeda zanen flower dayawa, katifa ne number one mai tudu akasa shima an shimfidamai pink bedsheet yayi kyau sosai, ga dan table data jera Kayan shafa da kwalliya gwanin ban sha’awa dasu turaruka da stool na zama awajen, sai kuma dan wardrobe mai 2 rack wanda daga gani kayanta ne aciki sai kuma gefe daya da keken dinki ne mai bala’in kyau ga basket a gefen keken dinkin wanda da alamu abubuwan dinki ne aciki, tsakiyan dakin akwai carpet mai laushi bakin gado, Hawwa tawuce dasauri tazauna tana kokarin danne hawayenta itakuma Ni’ima ta tsaya jawo net na kofan tasa sakata tana sauke labule sannan tajuyo ta taho bakin gadon da sauri tazauna kusada Hawwa dake bude jakanta tana kokarin ciro wayanta tana kallonta, ahankali takai hannunta zata tabata sai kawai Hawwa ta rungumeta da sauri tareda fashewa da kuka, wani irin tsinkewa zuciyan Ni’ima yayi sabida da wuya Hawwa ke kuka, it’s being years bataga kukan Hawwa ba, tariga takoyama kanta dauriya dan taga rayuwa, banda haka duk duniya ita kadai ke ganin kukan Hawwa wanda idan tayishi kasan ta tara abu dayawa aranta ne, cikeda damuwa Ni’ima tai patting back dinta tace “wlh Hawwa idan kina kuka sani kike inaji kaman tawa takare aduniya cus you are the strongest woman dana sani aduniya, please kidena minding maganganun Baba inda sabo yaci ace kin saba, wlh harda tsufa ke damunshi cus make it make sense for me idan kika barsu haka wazai iya ciyarwa agidan nan? Dagashi har matar nasa da yaransa wazai ciyar dasu? Ba aikin dayake zagi kullum ke ciyar dasu ba? Kece cinsu, shansu, suturansu, da kudinki aka aurar da yaransa hudu, kene school din Aminu, kene school din Maryama, still kece magungunan sa, I’m sorry to say baida aiki sai zaman kofar gida baya taba fahimtanki, an gayamai kene kika hana kanki aure? Ni wlh iyayen dake takurama yaransu kan zancen aure na bani mamaki aduniya bayan sune yakamata su dinga bawa yaran nasu karfin guiwa suna gayamusu cewa aure lokaci ne, suna nuna musu su yarda da kaddaransu, duk sanda auren yazo za’ayi saidai su tasa yaran agaba suna kyaransu, ana gayama yara bakaken magana, ana gwanzaban su da addabansu da aure, so yake kije titi ki kama hannu kowani d’a namiji kika gani kikawoshi gidan nan ya aureki? Bakida samari so yake kije kijawo wani karfi da yaji yazo ya aureki? Maza nawa sukazo gidan nan neman aurenki dazaran an tsaida magana su gudu so yake kije ki damkosu karfi da yaji suzo su aureki? Kidnapping na maza yakeso ki fara? Besides duka duka you’re 29 why is he rushing you when bawai kinkai 50yrs baki auren bane? Wlh banso na amsa Baba ne I know it will look disrespectful saisa kikaga natashi najaki munbar masa wajen but I can’t take it idan yana miki irin maganganun nan, when he should be thanking God Allah yabashi diya nutsassiya, kamila, educated and smart dake aiki da ake biyanta da kyau ta rike masa gida tasa yaransa a school, haba, menene aure? Aure lokaci ne, kuma inaji ajikina wani jinkirin alkhairi ne, don’t worry everything is going to be okay I’m here for you no matter what and yarana yaranki ne so kinada yara kinji yadena cewa bakida yara you actually have Yasmeen and Yaseer yaran Hawwa ne” tai maganan tana ciro Hawwa daga jikinta data fito ahankali idanunta sunyi jaa kaman ba Hawwa ba tana gyadama Ni’ima kai gwanin ban tausayi tace “da Mamana na raye she would’ve helped me nai aure, Ni’ima nima nagaji” Ni’ima ta daure cus bataso itama tai kuka takai hannunta tana share mata hawaye, hannun Ni’ima Hawwa tarike ahankali cikin murya mai sanyi gaske tace “Ni’ima I’m tired of everything” ahankali Ni’ima tace “I know you are” ahankali Hawwa tace “I’m tired of yanda mahaifina, the society dana taso ciki and everyone around me suke pressuring dina into getting married, Ni’ima nadamu I don’t know ko inada wani bakin haline maisa naki auruwa? Maisa kona fara soyayya saurayi ke guduwa babu wani kwakkwaran dalili? They always come su bani hope and ran yanzu bamasa zuwa kaman anyi ruwa an dauke, maisa ko an fara maganan aure saisu gudu? Anzo gaban da ko saurayi daya banda shi yanzu, ba tsoho ba yaro ko me faskare baya shinshinata, bani bawa maza sha’awa, my sisters kannina dasuka tazo na kula dasu, na goyasu na chanza musu pampers sunyi aure, all my friends damukai aji daya dasu some nada 5kids ma, what is wrong with me? Ni’ima tell me the truth maisa nakeda bakin jini? Am I not beautiful enough asoni nima a aureni? İnada wani nakasu ne”? Ayanda take maganan kasan she’s seriously hurt maganganun su Baba da kowa ma duk sun sami waje sun zauna a zuciyanta, hannunta Ni’ima takai ta sharemata fuska tace “Hawwa, Best kinga listen to me, bakida bakin jini, there’s nothing wrong with you that I’m sure, it’s just time…okay, trust me it’s just time” sake fashewa da kuka Hawwa tayi she just had enough today from Baba, zuciyanta na mata zafi tace “time? I will be 30 in 2months time, when will the right time comes? Idan nakai 70yrs”? Sheshekan kuka tayi sosai cikin mugun raunin murya tace “Ni’ima inaso nai aure, nima inaso naga inada miji kaman kowace matan aure, nima akillace ni agida, I want to have my own husband someone I can call mine, wanda I will share my soul with, wanda will make sure I eat, I sleep, I’m happy wanda will look after me, someone I can share my happiness and sorrows with, someone that will hold hannuwana idan ina ciwo and watch me get better, Ni’ima I’m a woman too, just because I buried damuwata doesn’t mean banda shi, nagaji da gidan mahaifina I just want to leave naje gidan mijina, I’m so lonely Ni’ima I’m very very and very lonely, inason aure when will that time comes eh????” Ta kankame hannun Ni’ima tana kuka dayasa Ni’ima itama hawaye yafito daga idanunta tana kallon Hawwa bakinta na rawa irin na wanda ke shirin kuka sai kawai ta rungumeta tafara kuka sukahau kuka babu mai lallashin wani, tana kuka Ni’ima tace “life is not fair to you, you are the most beautiful yarinyar dana sani aduniya, the most intelligent, your heart is as pure and ruwan dake burtsatsowa daga cikin dutse, I’m so sorry Hawwa you are going through all this kinji, I’m so sorry don’t ever believe in maganan Baba kan kinyi kwantai bari na gayamiki all those mazan nan da suka gudu wlh sune sukai loosing precious gem, Hawwa you’re special and Allah ya ajiyeka for a special man ne only zaki gani, I will hold your hand, stay with you mujira the right man for my best friend together okay”. [9/14, 10:07 AM] M Shakur: 💫 GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 1️⃣2️⃣ JOIN WATSAPP GROUP DINA DANAKE POSTING NOVEL DIN NAN, IDAN KINA GROUP 1,2,3,4,5,6,7 PLEASE DONT JOIN GROUP 8😫 https://chat.whatsapp.com/DvCYR6o87F40OMWr9J8HZL Ringing da wayan Ni’ima yayi yasa ahankali Hawwa tasaketa tana share fuskanta sannan takai hannunta tana share fuskan Ni’ima tace “tashi kije Baban Yaseer is calling you” batai musu ba ta tashi tace “promise you will not cry again” murmushi Hawwa ta kakalo tamata tace “I won’t, wuce kije bari na shiga wanka nima” gyadamata kai tayi tace “muje tare to daganan saina fita” tashi tayi ta sauka daga gadon tarage kayan jikinta tadauki zani ta daura a kirji tadauki basket na sponge nata da sabulu suka fito tare, a pampo dake compound din ta tara ruwa sannan tawuce bayin tsakar gidan tana mata bye itakuma Ni’ima tawuce waje, sallama sukama Baba suka wuce bayan Baban Yaseer yamai kyautan kudade sai godiya yake, suka shiga mota yaja motan suka wuce kallo daya yamata yamaida kanshi kan tuki yace “why did you cry”? Kallonshi tayi saikuma tai shiru sake kallonta yayi ganin the way she’s worried yasa yamika hannunshi yakama nata yarike yadan matsa yace “wat is it my Baby”? Fashewa tayi da kuka tace “I’ve cracked my brain Sweedy countless times nakasa gane the exact reason Hawwa taki auruwa, babu mai aurenta sai su gudu, yanzu for like 2yrs batada saurayi ko guda daya, I don’t know mesa samarinta ke guduwa, though I know some na neman jikinta itakuma Hawwa will never settle for that kind of love but ai naga that’s a good thing kasan kamila zaka aura, mesa suke guduwa? Just why why whyyy?” Dan sauke ijiyan zuciya yayi yasake dan matsa hannunta ahankali yace “stop crying, Hawwa is a smart woman, I hope next time dazata hadu damai sonta she will make smart choice, come here” yadan karkato yana jawota kiss ya manna mata agoshi yace “stop crying banso yaranmu suganki ahaka, I love you” murmushi tamai tace “I love you too mijina” sakinta yayi ya gyara zamanshi yacigaba da tuki itakuma tadan juya tana kallon waje tace “I wish Hawwa tasami miji as romantic as you are Baban Yaseer” dan kallonta yayi saikuma ya daukekai yacigaba da tuki batare dayace komi ba, chan tace “abinda Baba yake is not nice, sai zaginta yake yana mata maganganu duk yan layi naji sai kace ba yarsa ba, ni wlh ma kaman bayasonta dana sanin haihuwanta yake” dan ijiyan zuciya Baban Yaseer yasauke tareda girgiza matakai hankalinshi nakan tuki yace “ku mata ne bazaku taba gane halin Baba ba” dasauri Ni’ima tace “kana ganin haka Babe?” Gyadamata kai yayi yace “Baba na son Hawwa sosai saisa damuwan nan tamai yawa, kullum lissafinsa da burinsa shine yanda zai aurar da ita, he feels responsible towards Hawwa sama da duka sauran yaran daya haifa sabida yasan ita marainiya ce, batada mahaifiya sauran yaransa na nada mahaifiya, da ace Maman su Aminu tadauki Hawwa as her own dukda abin yazoma Baba da sauki but bata taba accepting Hawwa ba, so shi kadai Hawwa kedashi, kina ganin da mahaifiyarta na nan da yanzu tayi wani abu akan zancen nan, uwa uwace and mothers can do extraordinary things to help yaransu, da tana rana da sai inda karfinta ya kare wajen nemawa yarta miji, part of abinda ke damun Baba also is fear, ya tsufa gashi baida kafa, baison yafadi yamutu bai aurar da Hawwa ba cus yana ganin zata iya zama haka har abada batai auren ba, he looks at Hawwa as mata da career path sukai choosing not marriage, bawai bayason aikinta bane kawai he feels aikin nata threaten men to take her in as a wife, da ace yanada wani source of income ko yanada lafiya ko Aminu yagama school da tuni yasa Hawwa tabar aikin nan su suyi aikin su nemo su kawo aci, so kawai babu yanda zaiyine yana lissafi dayawa, don’t be too harsh on him, he loves Hawwa sama da yanda mu muke sonta, he’s just an old Man so approach nashi might be wrong but look at intention nasa which is a good one” gyadamai kai Ni’ima tayi dan tunaninta baitaba zuwa this angle da Baban Yaseer yakaita ba, hannunshi dake nata takai bakinta ta manna ma kiss dan kallonta yayi tai murmushi tace “nataba gayamaka you are the most amazing perfect husband a duk duniya” gira daya ya dagamata ya maida kanshi hanya yace “gashi yanzu kin fadama Aliyu” hannunshi takai kirjinta ta rungume tace “bansan menama Allah dayabani kai ba but you’re just the best thing in my life, we’ve been married for 6yrs bakatabamin abu dan cusgunamin ba, like banda wani korafi akanka dazan taba iyayi cus you do everything for me, kana sona kome nakeso u help me to love it and support it, thank you for everything, and thank you for the money dakaba Baba, I love you Aliyu” murmushi yamata yace “I love you Ni’ima matan Aliyu” ahaka sukakai gida. *** GİDAN EXCELLENCY Bude wani katafaren daki akayi aka shigo, kana ganin dakin kasan dakin yara ne, sabida yanda akai decorating dakin with dolls teddy, kaman pink Cinderella princess room, zaune yake gaban pink princess bed yana sanye da tun kayan jiya na jikinshi yakama hannun Noor da aka chanzama kaya aka samata pink half gown gashinta an warware anyi parking an samata drip a hannu tana bacci yana kallo, ijiye tray na abincin data kawomai Mommy tayi akan dan pink coffee table dake wajen tazo wajen gadon ta tsaya daf dashi tareda dafa kafadanshi cikin whispering voice gudun karsu tada Noor tace “Khaleely” gently yadago kanshi yasauke raunannun idanunshi kan mahaifiyarsa da tana gani tasan bacci ne acikin idanun sosai, cikeda obsessive love for yaronta ta shafa fuskanshi tana kallon kwayan idanunshi tace “since yesterday bakaci komi ba, you looked so malnourished, Khaleel ka chanza, ka rame kayi zuru zuru, kasan if anything happens to you I will die ko Khaleel? Please please muje kaci abinci, I will feed you myself” tabe fuska yayi ashagwabe zaiyi magana takai hannunta jikinshi ta dagashi tace “yakuri kadaure for me kaji muje” takama hannunshi zuwa wajen kujeran zaunar dashi tayi ta bubbude komi na tray din chicken soup da garlic Naan, sai Mandi rice sai coffee, baimason sight na abinci dudda he’s hungry yace “I’m having just chicken soup” Ba musu Mommy dan lallabashi take ta dauka tace “okay” feeding nashi ta shigayi tana kallon yanda bini bini yake kallon yarsa ko kadan baida natsuwa tace “asamo maka wasu matan gobe?” Dan juyo da kanshi yayi yakalleta yana yatsine fuska yace “asamo guda 4 Mommy you know my spec” dasauri tace “yes I know, Hajiya Daraja ta turomin hoton wasu bari nasa akawomin wayana kazaba” wani agogon dake daure a writs dinta ta danna” saiga wata mata tana sanye da uniform ta shigo dakin cikeda girmamawa ta kalli Khaleel da ake bama abinci abaki tace “good morning Sir, Good morning Ma” ko kallo bata ishesu ba dukansu biyun balle a amsa, Mommy tace “bani wayana” bata wayan tayi ta karba tawuce tafita itakuma Momy tashiga watsapp dinta cikeda so tace “I want you to be fine, kadawo Khaleel dinka sak, Noor will be protected babu abinda zai kara samunta, farin cikinka shine rayuwana, idan banga farin ciki kan fuskanka ba something bad can happen to me” dan murmushi kadan yayi kaman wani dan yaro yadaura kanshi kan kafadanta yana kallon yanda take danna waya tace “the audacity da Rahama kedashi na sa ayi kidnapping yarinyar nan using actual criminals shike bani mamaki, how dare she declare war for my son? Khaleel duk wanda ko wacce tanuna zatayi dakai to dani da mahaifinka zatayi, dan before anybody yayi going through you must come true us! How dare she? Menene babu mata ba, we changed her life dana family nata before auren, baka sonta karabu da ita wat is there? Waya gayamata yarona will ever stay da mace da baiso, Khaleel ko yanzu ka auri wata kaji ta isheka bakayi kuma zaka iya bata saki ta tafi, da kudinka da gatan ka why would u settle for less? Bayan you have enough ka auri ko wacce kakeso? Tayi ciki mun dawo da ita nan menene ba’a mata ba? Still nasa PA na na kiranta every weekend taga Noor suyi magana shine yanzu zatasa ayi kidnapping Noor? Wat if something yasami Noor dinmu”? Iska mai zafi Khaleel ya fuzar yace “I will make her pay” dasauri Mommy tace “you don’t have to lift ko finger she will pay tuni aka tafi da ita, kidnapping kadai yanzu kissa ne a Nigeria, wlh idan zasu yanke mata hukuncin kissa we will not intervene let the law take it course, ko family ta bazan attending to ba infact they’re not even allowed suzo ta premises na estate namu, just relax and stop thinking about that babu abinda zai kara samin Noor” ta shiga chat nata da Hajiya Daraja tabude hotunan yammata ne kusan goma, dasauri tamikamai wayan tace “gashi ka kalla kaga” yatsine fuska yayi ashagwabe yace “just show me Mommy” dasauri tace “okay okay” ta shiga dannawa tana nunamai, yammata ne lafiyayyu hadaddun gaske yana kallo duk yanda sukekai ga kyau but ko irin yanuna kosawa ko wani abu ya burgeshi dasu baiyiba cus yaga wanda suka fisu ma, some of them models ne, wasu kuma all this Abuja big girls, harta gama nunamai all the pictures bai zababa Mommy tace “baka zaba ba? Anyi examining nasu basuda wani matsala ko tabo ajiki perfect like dinka, matan dazaka huta dasu ne kasami natsuwa” tashi yayi daga kafadan Mommy awani gajiye yadauki glass cup yasha ruwa ya ijiye sannan yatashi yace “Momy select 4 acikinsu you know my spec,” murmushi Mommy tayi tabi yaron nata da kallo tanaji kaman ta hadiyeshi yawuce yahau gadon Noor ya kwanta kusada ita yana sata ajikinshi ya kankame sosai sannan ya sauke ijiyan zuciya tareda lumshe idanu sai bacci. [9/15, 9:58 AM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 1️⃣3️⃣ JUZZYFABSEVENT BUSINESS NE DAKE BAMA MUTANE SERVICES NA Event Decoration and catering service for all types of events such as weddings, corporate events, Naming ceremony, birthdays, etc. CONTACT THEM SUBAKI THAT YOUR DREAM EVENT HOSTING😍 *Muna abinci mai inganci da dadi both Nigerian dishes and continental dishes* Instagram: @Juzzyfabevents chat them up now wa.me/+2347032644814 Ijiyan zuciya Mommy tasauke ganin yayi bacci finally, wayan ta kalla tayi selecting mata guda 4 a hotunan sannan ta tashi tadauki tray abincin ta kashe wutan dakin sannan tabude kofan ahankali karyayi kara tafice, tana fitowa ma’aikatan dake tsaye gaban dakin suka amsa tray sannan tawuce dakin Excellency dayake zaune yana waya yana ganinta yace “yaci abincin” murmushi tayi tace “yaci sosai amman saida nayi da gasken gaske” dasauri yace “Alhamdulillah Alhamdulilah wai har hankalina ya kwanta, I think we should organize party for him ko ya kikagani Madam”? Dasauri Mommy tace “yes idan an kawomai matan gobe I think we should organize it gobe ya yarda na zabamai 4, bari I will call Sameer duk suzo” jinjina kai Abba yayi yace “yauwa Alhamdulillah yarona ya saki, lemme call Barrister yayi all the paper work for the brides” hira suka shigayi abinsu suna murmushi. Ahankali yake bude idanunshi dakin duhu tashi yayi ya zauna yana tattaba gadon, wayanshi yataba hakan yasa yayi haske yadauka yaga this is 4PM na yamma haska gadon yayi ganin babu Noor ga drip dinta yakare yasa yatashi da sauri yace “Noor” yayi kofa da sauri yana bude kofa masu gadi biyu dake jikin kofan suka zube kasa. “Good evening Sir” adan birkice yace “where’s Noor?” Atare sukace “she’s with her grand parents, Hajiya tace idan katashi kayi wanka kasamesu a garden” dan yatsine fuska yayi tareda sauke ijiyan zuciya yawuce yana tafiya ahankali dan har yanzu akwai bacci a idanunshi yawuce wani sashi daban still acikin flat din wanda nan ne bangarenshi, kana ganin side din kasan kaman kowa na gidan worship him ne sabida tsabagen kyawun side din, daga nan falo akwai bene akwai lift dazai kaishi sama, lift din direct yawuce ya shiga ya kaishi sama, bedroom nashi ya fada da zaka dauka sarki ke zama ciki yafada bayi alwala yayi agurguje yafito yayi salla sannan yatashi ya chanza kaya zuwa shorts baisa rigaba kirjinshi kaman zai fashe tsabagen cika yafito yabude wani daki gym ne yahau kan treadmill yafara gudu na bala’i na kusan 30min sannan yadaga weights daban daban suma na 30min sannan yatashi yana share zufabn dayayi da towel yafito yakoma daki wanka yayi yafito agogon bangon dakin ya kalla he needs a woman jikinshi na gayamai hakan, shiryawa yayi cikin 3quater da bakin t-shirt sai kamshi yake yashiga saukowa wannan karan stairs yabi yana fitowa ma’aikata biyu suka shiga dakin aka shiga tattare tundaga bayin dan hatta boxer daya cire yana kasa cus he’s so disorganize jikinshi kadai ya iya gyarawa garden yawuce. Tundaga nesa ya hango Noor jikin Mommy tayi lamo dudda she’s fine but she doesn’t look happy, hango Khaleel yasa Mommy tace “to ga Dady ki nan yafito mayyan Dadyn ta, sabida nahanaki kada ki tasan mini d’a dabai sami bacci ba yau kwana nawa kike kumbure kumbure” dasauri ta dago kanta ganin Babanta yasa tawani sakko daga jikin Mommy ta kwaso da gudu Khaleel yabude mata hannu yana murmushi baiyi wata wata ba ya dauketa yace “my Princess” cikeda murna yarinyar tace “Dady who were those bad people? I was scared Dady, I slept on the floor it was cold, I couldn’t eat anyfood, tea kadai nake iyasha Dady, but that fine Anty saved me, ta goyani Dady, Dad she’s my superwoman ko, she said her name is Fairy Angel Anty” tayi murmushi tana nunamai hannunta da aka cire kanula tace “Dad zapiii” hannun ya karba ya kalla yace “sorry zai dena my princess” murmushi tayi ta manna mai kiss a kumatu tace “Dady I love you” murmushi yayi sosai kaman bashiba yace “Noor Dady loves you too much” tsalle tayi ta sauka daga jikinshi tana clapping hannunshi ya mikamata da sauri tasa nata aciki yana rikeda ita suka wuce suka zazzuna atare sukaci abinci tana jikinshi. Kusan 1hr suna zaune a katafaren hall din da aka sasu kusan mutane 20, sai kalle kalle ake awajen, bude kofa akayi PA Mommy ne tashigo rikeda wasu files tareda wani military bodyguard biyeda ita, tsit dakin yayi tace “good afternoon everyone” sannan ta shiga binsu set by set each set 4 people ne, Baba, Mama, yarinya, da waliyi, tana ijiye file agaban each set sannan takoma gaba ta tsaya tace “agaban ku agreement ne da Lawyer mu yayi drafting, already nasan Hajiya Daraja tamuku bayanin komi, wannan aure ne da no need kuma sanar da yan uwanku cus dazaran yallabai yagaji da mata yake rabuwa da ita but you can rest assure baza’a taba cutar da yaranku ba saima dumbin benefit da auren yake tattare dashi dan this is life changing opportunity auren yaron richest man in Africa, and number 5 richest man in the whole entire world, you all are here for money and zaku samesu” tai dan shiru tana kallon yanda kowa ya natsu yana kallonta tace “some of sharrudan mu is koda wasa bamu yarda labarin auren nan yafita ba ko bayan an rabu, yallabai bayason damuwa ko matsala kawai shi mutum ne maison hutu, should incase yarku tayi ciki munason yara zamu amsa but yarinyar ko yaron da za’a samu batada wani alaka da mahaifiyarta, kusan da wannan, idan kunada wata bukata ku rubuta bayan kun karanta kuyi sigining files dana baku azo adaura auren zakuji alert immediately after” jikinsu har wani rawa yake kawai signing suke duk ta amamsa tafita ba’a jimaba wani malamai biyu suka shigo da more bodyguards a hall din aka daddaura aure suna biyan sadaki miliyan goma goma each aka shafa matan sukai sallama da iyayensu PA tazo tai gaba dasu iyayensu suka fice hankalin kowa akwance iyayen na fatan yaransu su sami juna biyu. Clinic sukaga an wuce dasu dudda already daga ta wajen Hajiya Daraja an musu test but saida aka kara musu har pap smear akai clearing nasu sannan akadauki kowacce akakai lafiyayyen bangare da ita. Yana zaune tareda Noor dake saman jikinshi tana wasa da wayanshi wanda tasaba tafison wayan Babanta kan duk wani iPad da laptop da phones nata dan babu wanda bata dashi aka shigo dakin daga kai yayi ganin wani hadadden guy ne yashigo da kansu ke kusan daya da Khaleel, ga kitso akanshi yayi locks da gashinsa, Noor tace “Hi Uncle Sameer, some bad people took me away but one Fairy Angel Anty with my Dady rescue me, and Fairy Angel Anty tagoyani abayanta” Dasauri Sameer yazo wajen ta tashi dasauri tana nunamai hannunta daya kumbura ashagwabe tace “Uncle Sameer my hand it’s hurt” cikeda so yace “sorry Special Noor, mezan siyamiki that will take the pain away”? Murmushi tayi tadan juyo takalli Khaleel dake kallonta kuri tace “Dady will get angry yaji, bring your ear” dasauri Sam yabata kunnenshi tace “sugar cube” zaro idanu Sameer yayi arayuwan Noor tanason sugar cube gidan gabaki daya an dena amfani da cubes na sugar saidai sugar powder sabida Noor cus zata iya shanye kwali daya aka batta, dan dariya Sam yayi shima yagaya mata a kunne zaizo ya kaita su sayo, tsalle tafara tana dariya tace “you are the best Uncle” tayi kofa da gudu Khaleel yabita da kallo tafice sannan Sam yace “Hey Cousin” watsamai mugun kallo Khaleel yayi Sameer yakama hannunshi yace “sabida kai I just had to leave everything nazo ko gida banje bafa, I just landed nazo nan straight Mommy da Pops suka sanar dani meke faruwa i was angry ba’a sanar dani ba since, shine wai they’re throwing party for you nazo and invite all our friends, please ya akwai babes”? Sharesa Khaleel yayi cus haushinsa yakeji, Sam yace “kai nai mistake banje da Babe dina this Shanghai danaje ba kumani banson matan china wlh, na wahala saisa nabi available flight nataho, kai you’re so lucky shege nawa kowa kakeson ci har gida za’a kawo kubiya kudi a daura aure kaci, but why marrying her though? That’s abinda nakasa ganemaka see if I want 100 babes yau zan samosu and do whatever I want dasu wats the point na aurensu bayan nasan wasa kawai nake” dan yatsine fuska Khaleel yayi cikeda iskanci yace “cus marrying those desperate creatures is fun! And I love fun!”. [9/15, 9:58 AM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR JUZZYFABSEVENT BUSINESS NE DAKE BAMA MUTANE SERVICES NA Event Decoration and catering service for all types of events such as weddings, corporate events, Naming ceremony, birthdays, etc. CONTACT THEM SUBAKI THAT YOUR DREAM EVENT HOSTING😍 *Muna abinci mai inganci da dadi both Nigerian dishes and continental dishes* Instagram: @Juzzyfabevents chat them up now wa.me/+2347032644814 EPISODE 1️⃣4️⃣ Ihu Sameer yayi yace “shegen yaro like en u can have duk wacce kakeso in this world” dagamai gira daya Khaleel yayi irin of course kana ganinsu kaga yaran masu kudi da basusan darajan komiba kawai shirye shiryen Party suke abinsu. Wuraren 10 nadare Party yafara, lafiyayyen exclusive party akeyi wanda sai yaron dayakai zai iya attending, anata having fun, ga mata, ga giya ga music ga food daban daban su azul ga shisha, ga securities na patrol suna gadin yaran. Mommy da Excellency ne tsaye ata window dakinsu suna kallon Khaleel dake waje, the way he’s just smiling hannunshi rike da pipe yanashan shishi yana magana da few friends idanunshi na lumshewa yanadan dariya yasa hankalinsu ya kwanta, Excellency yakalli Momy yace “thank you Madam” yajawota yana kama kafadanta yace “idan Khaleel naganshi yana farin ciki haka sai hankalina ya kwanta kinsan kwana nawa yau nakasa paper work? Nakasa attending meetings dina, rayuwana tsayawa chak yake because of Khaleel” Mommy tace “wlh nasani Husby but worry no more yariga ya soma warwarewa, bari naje naduba Noor tayi bacci since, sainaje wajen duba gyaran da akema yarinyar da za’a kaimai kafin yashigo” dasauri Excellency yace “okay” fita tayi Noor taduba dake bacci peacefully sannan tawuce wani daki da aka rubuta spa ajiki kai tsaye ta shiga jiki, professional masu gyaran jiki guda biyu ne ke kan wata yarinya dabazata wuce 25yrs ba cikin wani pool na madara suna hada kai da Momy tasauke kanta kasa da sauri jikinta har bari yake tace “ina yini Ma” PA Momy takalla hakan yasa PA tace “ke fito daga ruwan” adan kunyace yarinyar tafito takai hannunta tana kare kirjinta tana harde kafafunta PA tace “ki sauke hannunki ki tsaya da kyau” kanta akasa ta sauke hannunta ahankali tana gyara tsayuwanta daga sama zuwa kasa Momy tamata kallon wulakanci sannan tace “she’s okay” tajuya tafito itakuma aka komar da ita ruwan, Momy tawuce tazauna afalo aka kawomata shayi tanasha takalli PA tace “ana gamawa select the best kayan bacci sai akaita bangarenshi”. Wuraren 1:53 nadare bodyguards dinshi suka shigo dashi abuge yanadan surutu da bazaka ganeba dasauri Momy ta taso tazo wajen tana kallonshi tace “ku kaishi dakinshi” ta shafa fuskanshi cikeda so tace “good night baby” abuge idanunshi har basa buduwa da kyau yace “Moooooooomyyyyy I need…….ahhhhhhmmmm…” yadaura hannunshi kan kumatunshi yana turo pink lips dinshi looking so cute, saikuma yasauke hannun yakai saman wandonshi yana kokari bude belt gaban wandon natashi dasauri Momy tace “take him to upstairs his room tell the lady to take care of my Son” atare sukace “yes Ma’am” side nashi sukai dashi Momy takoma wajen zamanta tana sipping tea, sama sukai dashi yana tutturesu har zuwa gaban dakin da kai tsaye suka bude suka shiga adan firgice yarinyar ta tashi zaune, bodyguards din sukace “madam tace take care of her son” suka juya suka fito shikuma Khaleel ya jingina da bango yana bude belt din wandonshi yana turo baki, kallonshi yarinyar take tadade tanason Khaleel cus yana social media, every lady crush ne a online sabida yanda yakeda kyau and he always post workout pictures and videos nashi, he’s the Most followed bachelor a IG yanzu with over 25Million followers baya following ko mutum daya shi, idan yayi posting abu zaka iya ganin comment sama da dubu yau gata gashi, mijinta, ohh inama Allah yasa ta sami cikinsa yau, sauke wandonshi yayi kasa a buge yana sauke boxer ma idanunta suka sauka kan katon gabanshi kaman rodi tangal tangal yafarayi da kyar yakai gado sannan cikeda maye yace “comeeeee here” dasauri tazo tace “gani yallabai” dick dinshi ya nuna mata yace “suc……k meeee” kneeling tayi ahankali takai bakinta sama roughly yasa hannunshi ya danna kanta akai idanunshi na juyawa yana tsuke baki kafin chann ya fizge dick din yatashi da kyar yana tangadi yajata yasa tai bending ya tsaya ta bayanta baiyi wata wata ba kawai ya danna ciki….. Kusan 10min Mommy na zaune a falo tana kallon agogo bangon dakin tana sipping tea, sai chan tafarajin ihun Khaleel sosai yana sumbatu harda na maye, ijiyan zuciya ta sauke sannan ta ijiye mug na tea ta tashi tawuce samansu zuciyanta kal. Har shiddan safe Khaleel abu daya yake, koyadan huta chan zai juyo yafara, da kyar wuraren bakwai ya feso ambaliyan sannan yawani turata tafado kasa daga gadon yajuya yayi rufda ciki yahau bacci mai nauyin gaske, shiru yarinyar tayi tana maida ijiyan zuciya tana kallonsa, he’s not her first, datana school tadan taba sex but then bata tabayin wahalallen sex like this ba ko first time bata wahala like this ba, tundaga kan yatsunta ciwo suke mata, fatan jikinta yayi jazur sabida yanda ya mutsitsikata awulakance yayi kaman irin amfaninta kenan dama, ga dukan bombom dayakeyi kaman irin toy abin wasa dinnan, neman kudi da abin duniya yasa takenan, family su Khaleel family ne da yammata dubu ke fatan su shigo cikinsa, the only son na richest man in Nigeria, idan this is wat it takes being in this family ba kasa ba ko abayi zai dinga wurgata idan yagama she’s ready to stay and to serve him and please him, in sha Allah bazata tabayin abinda zaisa yasaketa ba, In Allah ya yarda ta shigo kenan, ta yunkura ta dafa bango ahankali tana tashi daga kasa, da kyar tabude kofa tafito daga dakin, Mommy ta hango zaune nan falon sama tai shiga na alfarma tana wani mahaukacin kamshi ga jarida a hannunta tana budewa tana sipping tea, da sauri ta gyara riganta Mommy ta kalli PA ta dake tsaye gefenta batare datai magana ba hakan yasa tazo da sauri da taimakonta suka karasa inda Mom take zaune, har shakkan Mom take sabida yanda kana ganin matan kasan ba kanwan lasa bace, ahankali tace “good morning Ma” awulakance Momy tace “take her away tai wanka tai breakfast anjima tafito wajen shakatawa damu” PA tace “yes Ma” Ficewa sukayi, yarinyar na ganin ikon Allah, haka masu kudi ke rayuwa, kaman irin she’s just robot din dansu din nan, Momy tadan jima awajen sannan ta mike tsaye tai murmushi ta tashi tawuce tafita daga dakin. Wuraren karfe 3:00 na rana ya bude idanunshi kanshi na bugawa, da kyar yatashi yazauna yana yatsine fuska chan yadauki wayanshi yashiga camera yafara hoto ba riga ajikinsa, he looks super hot da idanunshi dake nuna yanzu yatashi daga bacci, lips dinshi sun kara pink sosai dan idan yadansha abubuwa haka suke kara pink yir ba baki ba, shi kanshi yasan yanada kyau, yadaura hoton a IG story sannan ya ijiye wayan yasauka daga gadon yanabin boxer nashi da abubuwanshi da kallo dake kada yafada bayi, wanka yayi yafito yashiga closet nashi ya chanza kaya ya shimfida dadduma anan yayi salloli tundaga na asuba sannan yatashi sabida ciwon kai na hangover yasa yau baiyi training ba, flip flops fari yasaka yashiga saukowa kasa yana dandanna wayanshi looking relaxed and happy, sauka kasa yayi yafita daga dakin sai gaidashi ake wanda yayima ke bata baki dan hankalinsa nakan wayan, yana fitowa yan aiki suka shiga dan gyarawa, yataho ta wajajen falon Momy daya gani tareda Noor dake ta bayanta akujera tana rawa saikuma ga wata yarinya tana sanye da hadaddiyar atampa mai kyau zaune looking uncomfortable but still okay, jin kamshin turarensa yasa Noor tazo da gudu tace “Dadyyyyyyy, My Daddy” da gudu tai wajenshi tai tsalle ya dauketa yana mata kiss a kumatu yace “my princess” dasauri tace “Dady kaga Momy tahanani zuwa wajenka ko” dasauri yace “don’t mind your old grandma din nan” Noor ta kwashe da dariya tana jin dadi, Momy tace “zakici gidanku fitsararriya” zuwa yayi ya zauna kusada Momy dake musu murmushi tace “akawomai abinci”? yatsine fuska yayi yadan shafa kai yace “Coffee first Mom banjin yunwa” sosai yarinyar ke kallonshi har abin yasa yaji ajikinsa ana kallonsa yadan dago karaf suka hada idanu dasauri tace “barka da tashi ina yini” hade giran sama dana kasa yayi sannan yakalli Mommy da zuciya daya yace “who is she Mom?” Dan murmushi Momy tayi daidai an kawo tray abinci tadauki Coffee tamikamai ya karba Momy tace “she’s Minal, she’s among mata hudun da aka aurama jiya, she’s the one you shared night with” tabe baki yayi yakai coffee baki yayi sipping kadan he knew he spend the night with wata jiya but wlh baisan wacece ba, yarinyar dake zaune gwanin ban tausayi duk taji wani iri, wannan wani kalan family ne da she doesn’t even know how to describe them, ko kadan basusan darajan dan Adam ba, tea yasake sipping yace “Momy can she excuse us” dasauri Momy tace “tashi kifita” takalli PA tace “take her back to her room” yes Ma ta amsa tai wajen yarinyar tace “tashi muje” gyadamata kai Minal tayi tana kara satan kallon Khaleel dake sipping tea yana kallon wayanshi yana dan murmushi suka fice, Momy ta shafamai kumatu cikeda so tace “Khaleel are you happy?” Gyadamata kai yayi hankalinsa nakan wayansa, anatse Momy tace “to Alhamdulillah” ijiye wayan yayi Noor tace “Dady I want your coffee” murmushi yayi yace “is hot Princess” yadebo a spoon kadan yakai bakinta tasha tana tabe baki tana sha, Momy kuma tana kallon yanda Noor ke tayashi shan coffee tana tabe fuska tana sha still tace “kai wannan yarinya da kwadayi”gwalo tama Momy tace “I will call my Fairy Angel Anty to catch you” dan dariya Mom tayi da sauri Noor ta sauka daga jikin Khaleel tace “Dady ai Fairy Angel Anty nada karfi ko, Grandma kinga the bad man wanted to hit my Dady, shine FAA ta pushing My Dady and hit the bad guy with leg like this” ta shiga gwadawa Khaleel yayi shiru yana kallon Noor kaman mai tuna wani abu, Momy tace “oh ni Noor menene kuma FAA”? Dasauri tai tsalle tace “Fairy Angel Anty Grandma” tashi Khaleel yayi yace “Noor stay with grandma zan fita” da sauri takama hannunshi kaman zatai kuka tace “Dad zaka kaini gidansu Lulu nima”? Dan tsayawa yayi yay jimmm yana kallonta dan baiso tamai fita kuka, ashagwabe tace “Dadyyyyy” dasauri ya tsugunna yace “okay but that’s gonna be tomorrow or next, I have somewhere to be now, is that okay Princess? Good gurl” gyadamai kai tayi ya manna mata kiss sannan yatashi yayi kofa ana budemai Momy tace “have fun Khaleely” ficewa yayi zuwa wajen wata Rolls Royce fara aka budemai ya shiga baya aka maida kofan aka rufe driver yaja motan security nashi daya agaba daya abaya suka fice sai motocin mopol daya agaba daya a bayansu tasa a tsakiya. [9/15, 10:26 AM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 1️⃣5️⃣ EPISODE 1️⃣1️⃣ A ONE YEAR INTIMACY CLASS DINA YOU WILL LEARN THIS DA SO MUCH MORE 💃 1- Menene SEX? 2- ANATOMY OF VIJAY 3- FORPLAY 4- TIPS FOR AMAXING WEDDING NIGHT SEX 5- BEGGINERS SEX SYLES 6- YANDA AKE IHUN KISSA DA KUKAN DADI IDAN KUNA SEX 7- YANDA AKE SHAGWABA MAI DABURTA MIJI 8- UNDERSTANDING LIBIDO NAKI DA NASHI 9- BEST POSITION NA BAWA MIJI NONON KI DA YANDA ZAKI KULA DA NIPPLES BAYAN YASHA ZUKA 10- BEGINNERS SHAN DIDI 11- KUNYAZA 12- CAT 13- MM 14- NIPPLE PLAY 15- EROTIC MOANS AND SO MUCH MORE BAZAN IYA LISTING ANAN BA JOIN NOW WITH JUST 5k na shekara daya gabaki daya WATSAPP ME TO JOIN wa.me/+2347012181461 Tunda tai wanka tadawo daki tai salla batabar kan dadduma ba haka bacci yayi awon gaba da ita. ** Around 4 cikin bacci ta shiga juyi agado tanadan kankame filon dake gadon saikuma chan afirgice ta tashi zaune cikin muryan da baya fita da kyau sabida bacci tace “hasbunallahu wa ni’imal wakeel” wayanta ta shiga tattaba gadon tana nema chan ta juyoshi da sauri ta dauka ta kunna flash dakin yayi haske ta ijiye wayan akan gadon sannan takama cikinta tarike tana kankame idanu, kusan 3minutes tayi ahaka sannan ta dago filo ta dauka ta daura kan cikinta tarike saikuma ta kwanta da kyar tana kallon silin dakin chan kuma saita mirgina tahau kan filon tana kulle idanunta tana sauke ijiyan zuciya saikuma takara tashi zaune da rarrafe ta sauka daga kan gadon ta duka tana kife kanta akan gado chan tasake tashi tana layi tashiga tafiya atsakar dakin kafin tasake dawowa tahau gadon ta kwanta akan filo ta mika hannunta tadauki wayanta kiran Samsung S20 Ultra tabude number datai saving da best ta shiga kira wayan na gab da katsewa aka daga cikin muryan bacci Ni’ima tace “Best” ahankali cikin muryan da baya fita sosai Hawwa tace “Best na shiga uku, yauma yadawomin abin ke kadaine?” Da sauri Ni’ima ta kalli Aliyu dake bacci a gefenta saita tashi da sauri tawuce tafita daga dakin tana maida kofa tarufe tawuce falo ta zauna batare data kunna wuta ba tace “gani nan nashigo falo, don’t worry Baban Yaseer na bacci, Best this week alone this is the 2nd time da sha’awa ke tadaki daga bacci, ina maganin dana baki”? Kaman zatai kuka tai wahalallen tsuki tace “na shanye” ahankali har wani fiffizgewa jikin Hawwa keyi tsigan jikinta na tashi tace “mezanyi yadena Best? Cikina har ciwo yakemin” dasauri Ni’ima tace “sannu kinji Best shan kanwa is not good for mata dasu lemon tsami, just ki daure kije ki watsa ruwa mai sanyi sosai zaki warware kinji, Allah yakawo miki miji duk ki huta da wahalan nan, jeki watsa ruwan sanyi” ahankali Hawwa tace “okay” ta katse wayan, zare wayan Ni’ima tayi daga kunne daidai nan ana kunna wutan falon da sauri tajuyo hada idanu tayi da Aliyu dagashi sai gajeren wando yana kallonta cikin idanu da dan damuwa kan fuskanshi yace “what is wrong with Hawwa?” Dan kallon mijin nata Ni’ima tayi saikuma ta tashi daga kan kujeran ahankali ta taho wajen dayake da dan sanyin jiki tace “just girls problem ne Husby sorry na tadaka daga bacci muje mu kwanta” tai maganan zata wuceshi ta shiga bedroom nasu taji ya damki hannun bata ankara ba taji ya fizgota da karfi zuwa gabanshi har saida wayanta yafadi akasa ya daka mata tsawan gaske kaman ba Baban Yaseer ba yace “tell me meke damun Hawwa?” Ayanda Ni’ima ta firgita batasan sanda bakinta yace “sha……..sh….sha’awa ne Husby, Uhmm daman ina bata magani so yakare shine yau take wahala” dan lumshe idanu Baban Yaseer yayi yadan sauke ijiyan zuciya, adan rude Ni’ima tace “what’s wrong Baby ko bakada lafiya ne?” Takai hannunta zata taba wuyanshi hannunta yakama batare daya bari ta tabashi ba kawai ya jata ciki zuwa gado rikice mata yayi saida aka fara kiran salla ya barta ya sauka yawuce bayi tabishi da kallo kaman akwai abinda ke damun Aliyu har yau takasa ganewa, tashi tayi tana kallon wayanta dayake kasa chan sai gashi yafito wayan nata ya kalla dake kasa karasawa wajen yayi yaduka yasa hannu yadauki wayan yaduba ganin wayan is fine yasa yamike yataho wajen gadon datake tsaye yamika mata wayan tareda mata murmushi yace “tashi kije kiyi wanka kiyi salla, anjima sai muje mu gaidata ko tareda su Yaseer”? Gyadamai kai tayi asanyayye tasa hannu ta karba wayan, hannunshi yakai yashafa kumatunta ahankali yace “Ni’ima”kallonshi tayi asanyaye daukanta yayi yay gaban bayi da ita ya sauketa yace “go and shower” shikuma yajuya ya shirya yasa jallabiya yafice. Hawwa na fitowa daga bayi taci karo dawata wata mata da tadan manyanta rike da buta a hannu ga asuwaki a bakinta tsaye dab da bayin tana mata wani kalan kallo dasauri Hawwa ta dauke kanta cikeda dan kunya dajin nauyi danta daura towel akanta tace “ina kwana Umma” mugun kallo Umma ta watsamata ta juya ta tofar da ruwan asuwakin bakinta a wajen tace “anje anyi abinda aka sabayi tohh Allah kyauta tir da wannan hali” dudda Hawwa tajita bata bata amsaba tawuce dakinta ta shiga da basket din sabulunta da soso dakin ta ijiye taje gaban mirror taja dan stool ta zauna tana kallon kanta dake daure da dankwali da duk ya jike zare dankwalin tayi ta ijiye gashin kanta ya zubo sannan tadauki abubuwan face nata tafara shafawa kafin ta shafa cream ajikinta ta feffesa turare sannan tawuce tabude sip tadauki wani simple gown tasaka lokacin an fara kiraye kirayen salla, shanya zanin da towel data cire tayi a kofa sannan tasa hijabi tahau kan dadduma. Tana kan dadduman nan har gari yawaye sannan ta tashi tazauna tana duba hannunta da har yasoma warkewa tai shiru she’s just happy yau bazata aiki ba DIG yabasu off taga message din a group dinsu na watsapp, kwanciya tayi agadon tadauki wayanta ta danna tana kallon hoton dake jikin screen dinta da wata yarinya ce dake kama da ita ahankali tace “I miss you Mims” tashi tayi tafara gyara dakinta da babu datti tafito da sharan waje sannan tafara share tsakar gidan lekowa daga kitchen Umma tayi ganin itane yasa taja tsaki takoma cikin kitchen din abinta. Tana cikin sharan Baba yashigo gidan da sallama using crutches dinshi dukawa tayi gabanshi tace “ina kwana Baba” binta yayi da kallo kaman mai nazarin wani abu sai chan yace “kin tashi lafiya, yau babu aikin naki ne”? Kanta na kasa tace “ance muhuta yau sabida operation damukayi” shiru yasakeyi kawai kallonta yake chan yace “muga hannun” ahankali ta dago kanta for the first time ta kalleshi da dan masifa Baba yace “kina kallona Baban Yaseer ya sanar dani kinji ciwo a hannu wajen aiki, tashi ki nunamin in gani” ahankali ta mike tsaye daidai lokacin Umma na lekowa daga cikin kitchen tahaderai, dan jan hannun dogon riganta tayi tanunamai ciwon wanda yake small cut, matse crutches nasa Baba yayi a hammata yakai hannunshi ahankali yakamata hannunta dan boyayyen ijiyan zuciya Hawwa ta sauke rabon da Baba yarike hannunta tun tana secondary school, kallon fuskanshi take, cikeda so dan damuwa Baba yace “bakince ke a office ko a mota kike aiki ba meyakai har kikaji ciwo haka iyye? Idan wani abu yasameki fa iyye Hawwa”? Baba yayi maganan yana dago kanshi yana kallon fuskanta, maida kanta kasa tayi batai magana ba, ahankali yasa hannunshi yadawo da hannun riganta yarufe yace “ai shikenan, Allah baki lafiya, zansaka Auwallu ya karbo mini maganan hausa saiki shafa awajen kinji ko”? Ahankali tace “to Baba nagode” sakin hannunta yayi yace “gama sharan kizo falo muyi kari tare” ahankali tace “toh” yawuce ciki itakuma Umma takoma kitchen rai abace ahankali ta duka ta cigaba da sharan shikuma Baba yashiga katon falonsu ya daga labule ya daura a kofa ya zauna yana kallo Hawwan dake shara yanason diyarsa wani zubin haushi da bakincikinta ke mamayemai zuciya yayita zuba masifa, hango Umma tafito daga kitchen rikeda flask, Hawwa tace “ina kwana” ko kallon inda take batayiba tawuce ta tazo ta shiga daki ta ijiye abubuwan data dauko tasake ficewa takwaso sauran abubuwa tadawo ta ijiye komi ta shiga budewa zata zubamai ya juyo ya kalleta yace “zuba dana Hawwa” dagokai tayi ta kalleshi rai abace tace “kadaisan bana abincina da yarka ko? Bakuma yau yarka tasaba ciyar da kanta ba” hade giran sama da kasa Baba yayi yace “yo da bata kawo kayan abincin ba da a ina zaki sami wanda zakici eh mara kunya” kallon Baba tayi baki sake saichan tace “wannan kuma tsakaninku har gobe ni kaine ke ciyar dani ba wata ba dan kai nake aure kuma kaike bani kayan bacci, banda haka naga ai nima nawa yaran na kawomin kayan abinci” dan dariya kadan yayi yace “Zainabu kenan yau banso nafara rigima dake dan nasan ba cikakken mutunci gareki ba, to meya hanaki cin abincin yaran naki? Bari kiji idan ni nayi fushi da diyata wannan ni mahaifinta ne, bakida ikon fushi da ita, ke har kinada bakin magana dabadan Hawwa ba da tayaya zamu aurar da yammatanki hudu mu musu kayan daki ni da bani aikin komi, wayasa Aminu a university? Wayakai Maryama boarding yake biyan kudin makarantan ta?” Magana Umma zatayi ya nunata da hannu yace “kul, karki batamin rai da safen nan zubamata kari nace” hadiye abu Umma tayi daya tsayamata a wuya tashiga zubawa Baba yajuya ganin tagama shara tana wanke hannu yasa yace “zo kiyi karin kumallo Hawwa” Gyadama Baba kai tayi ta wanke hannu ta taho ta shigo dakin Umma ta tashi ta shige ciki ko ajikin Baba yace “yi kari maza” dumamen tuwo ne da shayi dayaji kayan kamshi hannu tasa tafara ci Baba yace “yaushe ne ziyaran Maryama a school”? Ahankali tace “nan da kwana bakwai ne Baba next week” ahankali yace “Toh Allah kaimu” saikuma yayi shiru yakai kofi baki ya kurbi shayi chan ya kalleta yace “Hawwa inaso nai magana dake!” Dan rage murya Baba yayi dudda haka babu wanda zai shigo gidan bazaijisa ba yace “Hawwa baki tunanin aikin nan naki nasa maza na tsoron tunkaran ki? Kin taba zama kinyi tunanin ko dalilin haka yasa suke guduwa? Ta iya yuwa kuma iyayensu na nuna bazasu dansu ya auro musu yar sanda ba iyye? Hawwa!” Baba yadan rage murya yasake kiranta kaman zaiyi kuka yace “gashi baki murmushi kullum fuskan nan taki ahade kaman kinga yan ta’adda” Baba yadan sauke ijiyan zuciya yace “nasan aikin nan ke ciyar damu, sune kudin makarantan Aminu da Maryam, amman ni wlh banki naji yunwa inhar hakan zaisa kisami mijiba, nagaji da zuba miki ido” yayi shiru yace “maganan danakeso nayi dake itace nama Malam Sama’ila magana ya sanar a masallaci ina nemamiki miji tun satın daya gabata, ya sanar ina nema miki miji” ahankali Hawwa tadago kai takalli Baba zuciyanta yamata badadi sosai Baba yace “dazu da asuba yasanar dani zai kawo wani anjima, kowaye yafito yace yana sonki zan bada ke banson ki kara wata biyu agidan nan, banso ki cikashe talatin agidan nan Hawwa, naga alamu idan nacigaba da linke hannu ina kallonki Maryama dake shakara sha hudu zatazo tagama sakandire tasami miji tai aure ke baki auren ba, lamarinki naga alamu saina shiga ciki nai dumudumu sannan zakisan da gaske nake kinajina ko”? Kasa magana Hawwa tayi sabida ji datayi tuwon dake bakinta ya makale mata a wuya, Baba yacigaba. “Idan akai nasara Malam Sama’ila wanda ya samo yanada dan abinyi ko cikin dalibansane zan badake” dasauri Hawwa takalli Baba tace “amman kisani saikinbar aikin nan gaskiya zakibar aikin” dasauri Hawwa ta kalli Baba, Baba shima kallonta yake yace “kwarai, me ake da aiki? Aure shine rabin addinin diya mace, aure bautan Allah, aure ibada ne kuma sunna ne, dan Allah idan mijin kwarai yafito yanuna baison aiki zaki barsa duk shirme ne aiki da yawon banza, inada yan gonaye saina saida mu dinga cin abinci, Hawwa idan bakibar aikin nan ba bazaki auru ba kowa zaita guduwa kinajina ko”? Sauke kanta Hawwa tayi kasa batare datai magana ba, daidai nan wani yaro yabugo sallama yana shigowa tsakar gidan yace “wai Malam Sama’ila yace nayi sallama da mai gidan” annuri ne ya fadada a fuskan Baba yashiga kokarin tashi yana daukan crutches dinsa yace “Ya Allah, Ya Allah kasa Malam ya samawa Hawwa na miji zanyi azumi tasami miji” da sauri yafita Hawwa tabi Baba da kallo kafin ta sa hannu ta dauki cup da ruwa ke ciki zata sha ko abin wuyanta zai sauka takai baki Umma tafito ranta abace tasami waje tazauna tace “ai alhakina bazai taba bari kisami miji ba duk wahalan banza mahaifinki yake” ijiye cup din Hawwa tayi ta kalli Umma still abincin na wuyanta, Umma tai murmushi tace “ni da mahaifinku tun muna yara aka mana alkawarin aure, muntaso tiryan tiryan munason juna rana daya ya hadu da mahaifiyarki marigayiyi ta kwacemin shi yajuya yace sam bayasona mahaifiyarki tasa saida aka sami matsala adanginmu, kuka ne, roko ne babu wanda banmai ba amman yace baya sona haka ya auri uwarki nakasa wani auren, sai bayan shekaru goma da sukai hatsari ta mutu shi kafafunshi suka koma haka sannan yazo ya aureni yadauramin wahalanki akai lokacin kina yar shekara shidda, tamoreshi ni na sameshi a gurgu ai bazaki taba ganin daidai ba” dan murmushi kadan Hawwa tayi kaman bazatace komiba saikuma tasa hannu tadauki cup tasha ruwan tass ta ijiye ta kalli Umma tace “Umma kenan ai ko azaban dakika azabtar dani yabiya koma wani kalan laifi Mamana tamiki, kibar tunanin dakikeyi, lokaci kawai baiyi bane, duk sanda lokaci yayi zanyi aure Umma, bakece dalilin ba” tayi maganan tana mikewa Umma tace “sai ayi mugani, mara kunya kwantai kawai”. [9/15, 10:26 AM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 1️⃣6️⃣ JOIN MY WATSAPP GROUP https://chat.whatsapp.com/DvCYR6o87F40OMWr9J8HZL Fitowa Hawwa tayi daidai zataje dakinta taji Baba na kwalamata kira yana shigowa gidan da saurinshi. “Hawwa, Hawwa, Hawwa, Jiddah” tsayawa tayi chak tace “na’am Baba” cikeda farin ciki Baba yataho yace “maza shiga ki sanyo hijabi kifito munyi baki, Zainabu ke fito da tabarma ki shimfida anan tsakar gida” yana maganan ya shiga juyawa Hawwa ta bishi da kallo kirjinta na mata zafi saikuma tawuce tafada dakinta itakuma Umma tafito da tabarma ta shimfida musu shigowa Baba yayi ga Malam Sama’ila gakuma wani dan tsoho haka da akalla zaiyi 50 plus yana sanye da kaya masu dan mutunci da hula akanshi ga gemu kaganshi siriri kaman iska zai kwashesa, ga yar gemunsa siririya da gashin duk yayi fari fari Baba yace “bismillah ku bismillah ku” zama sukayi Baba ya kwalama Umma kira da katon murya yace “Zainabu kawo musu ruwa”Malam Sama’ila yayi gyaran murya yace “to Malam Hamisu bayan maganan damukayi dakai kwanakin baya nabada sanarwan kaman yanda kace sabida shi d’a dakake gani nakowa ne” Baba yace “kwarai!” Malam yace “Hawwa yarinya ce mai hankali datai boko tana aiki a matsayin yar sanda, maza da dama sun fito but gaskiya yawancinsu gajiyayyu ne ko matayensu na gida basu rike ba balle su kara da Hawwa, shi Kabiru daya zomin da maganan shi kadai na aminta dashi” Yanuna mutumin yace “dudda Kabiru ba a unguwan nan yake ba but anan aka haifesa anan yataso marigayi mahaifinsa aminina ne, Matan Kabiru biyu yanada yara goma sha daya, Alhaji ne yasauke farali, yanada gonaki sannan shi principal ne a makarantan gwamnati ta cikin Bwari” Baba jikinsa har rawa yake yace “uhmm Masha Allah da kyau” Malam yace “yanada rufin asiri daidai gwargwado sannan yanada gidan kansa, danamai magana ya nunamini ai ya dade da kaunar Hawwa azuciyansa shi tsoronsa aikinta, baison mace mai aiki ballema irin nata aikin na yan sanda zaiso tabar aikin, sharadinsa kenan saiya kawo kudin aure, sati biyu zuwa uku inhar kun yarda yakeso adauka ayi auren ayi komi koba hakaba Alhaji Kabiru”? Anatse ya gyadakai yace “kwarai Allah gafarta Malam hakane” dariya Baba yayi irin na manya yace “indai aiki ne matsalan bakada matsala Kabiru kaman tabar aikin nan tagama, hana karya dai kasan irin aikin nasu dole kaje ka kai takardan barin aiki dan idan baka kaiba ana iya zuwa a kamaka koba hakaba Malam to zanso kabarta taje tabasu takardan ayi signing komi tarabu dasu lafiya koba hakaba”? Kabiru yace “hakane, indai wannan ne ba matsala Abba zata iya zuwa” washe baki Baba yayi kaman an basa kujeran makka Baba yace “Malam tashi muje waje shi saiya gana da Hawwa” ba musu Malam Sama’ila yatashi yayi hanyar zaure Baba yawuce jikin kofan Hawwa ya bubbuga yace “maza kifito kinada bako Hawwa” sannan yawuce waje yana murmushi sosai. Kusan duka abinda suka tattauna a kunnen Hawwa, dan koda bataji maganan kowaba zataji na Baba cus Baba akwai katuwar murya, she’s feeling so sad and so angry with Baba, like akanme zatabar aikinta bayan bawaima auren ya tabbata bane wat is wrong with Baba? Why is he so blind and obsess with tayi aure da he’s not seeing clearly, she’s regretting abinda yasa bataje aiki bama yau dan dataje da bazama a sameta a gidan ba balle amata wannan maganan kusan 15mins tabata aciki kawai babu yanda zatayi mahaifi mahaifine hakan yasa tadauki wani nude color hijab tasaka dayamata bala’in kyau tazo wajen kofa tadan daga labule ta leko compound din, amai taji yazo mata wuya cus this is not the man datai imagining living life with, he’s too old for her! He’s not handsome at all, he’s too slim kaman ana dibanshi ayi miya, gawani dogon baki dayake dashi kaman na fish, yawani zauna akan tabarman kaman wanda yazo wa’azi, itafa tanada taste, she loves fine classy men dasuka iya gayu not this types, ijiyan zuciya tasauke tace “Hawwa calm down” lumshe ido tayi tabude sannan ta fuzar da iska daga baki kafin tasa hannunta tabude net, karan bude net din yaji dasauri Alhaji Kabiru yajuyo yazuba mata wasu mayun idanu azuciyansa yace “mace har mace wayyoo Allah, na sameta bakaramin hutawa zanyi da itaba, Allah ne ya taimakeni Babanta yabada sanarwan nan daban isa na tunkareta da zancen soyayya ba” in reality yahade fuska cus bayason ta rainashi wannan da har sanarwa ake ana nema mata miji tayi kwantai dole yanuna mata shi mai tsada ne sabida tadinga binshi, dük yanda yaso yajaye idanunshi karya kalleta yakasa tundaga kan kafafunta yake kallo har ka, Kallon dayake mata kaman zai tashi ya lasheta yasa Hawwa ta dauke kai har takai gaban tabarman taja ta dakata ta tsaya dan jitayi bazama ta iya zama kusada shi ba, agogon hannunshi yashiga kallo yace “da fitan Babanki zuwa yanzu kimanin minti sha biyar, haka kikaga babar ki na batama mahaifinki lokaci”? Dasauri Hawwa ta zubamata shegun idanunta da saida yaji gabanshi ya yanke ya fadi dahar hakan yasa bakinshi ya shiga rawa yabasar yamike tsaye da sauri yace “nan da kwana uku dan kawo kudin auranki dan haka ki tabbatar kinyi resigning daga aikin nan kafin nazo” yashiga saka takalmi zai wuce Hawwa ta mike hannunta taya ta tarasa da kakkausan murya tace “Kai!” Dan rage murya Baba yayi dudda haka babu wanda zai shigo gidan bazaijisa ba yace “Hawwa baki tunanin aikin nan naki nasa maza na tsoron tunkaran ki? Kin taba zama kinyi tunanin ko dalilin haka yasa suke guduwa? Ta iya yuwa kuma iyayensu na nuna bazasu dansu ya auro musu yar sanda ba iyye? Hawwa!” Baba yadan rage murya yasake kiranta kaman zaiyi kuka yace “gashi baki murmushi kullum fuskan nan taki ahade kaman kinga yan ta’adda” Baba yadan sauke ijiyan zuciya yace “nasan aikin nan ke ciyar damu, sune kudin makarantan Aminu da Maryam, amman ni wlh banki naji yunwa inhar hakan zaisa kisami mijiba, nagaji da zuba miki ido” yayi shiru yace “maganan danakeso nayi dake itace nama Malam Sama’ila magana ya sanar a masallaci ina nemamiki miji tun satın daya gabata, ya sanar ina nema miki miji” ahankali Hawwa tadago kai takalli Baba zuciyanta yamata badadi sosai Baba yace “dazu da asuba yasanar dani zai kawo wani anjima, kowaye yafito yace yana sonki zan bada ke banson ki kara wata biyu agidan nan, banso ki cikashe talatin agidan nan Hawwa, naga alamu idan nacigaba da linke hannu ina kallonki Maryama dake shakara sha hudu zatazo tagama sakandire tasami miji tai aure ke baki auren ba, lamarinki naga alamu saina shiga ciki nai dumudumu sannan zakisan da gaske nake kinajina ko”? Kasa magana Hawwa tayi sabida ji datayi tuwon dake bakinta ya makale mata a wuya, Baba yacigaba. “Idan akai nasara Malam Sama’ila wanda ya samo yanada dan abinyi ko cikin dalibansane zan badake” dasauri Hawwa takalli Baba tace “amman kisani saikinbar aikin nan gaskiya zakibar aikin” dasauri Hawwa ta kalli Baba, Baba shima kallonta yake yace “kwarai, me ake da aiki? Aure shine rabin addinin diya mace, aure bautan Allah, aure ibada ne kuma sunna ne, dan Allah idan mijin kwarai yafito yanuna baison aiki zaki barsa duk shirme ne aiki da yawon banza, inada yan gonaye saina saida mu dinga cin abinci, Hawwa idan bakibar aikin nan ba bazaki auru ba kowa zaita guduwa kinajina ko”? Sauke kanta Hawwa tayi kasa batare datai magana ba, daidai nan wani yaro yabugo sallama yana shigowa tsakar gidan yace “wai Malam Sama’ila yace nayi sallama da mai gidan” annuri ne ya fadada a fuskan Baba yashiga kokarin tashi yana daukan crutches dinsa yace “Ya Allah, Ya Allah kasa Malam ya samawa Hawwa na miji zanyi azumi tasami miji” da sauri yafita Hawwa tabi Baba da kallo kafin ta sa hannu ta dauki cup da ruwa ke ciki zata sha ko abin wuyanta zai sauka takai baki Umma tafito ranta abace tasami waje tazauna tace “ai alhakina bazai taba bari kisami miji ba duk wahalan banza mahaifinki yake” ijiye cup din Hawwa tayi ta kalli Umma still abincin na wuyanta, Umma tai murmushi tace “ni da mahaifinku tun muna yara aka mana alkawarin aure, muntaso tiryan tiryan munason juna rana daya ya hadu da mahaifiyarki marigayiyi ta kwacemin shi yajuya yace sam bayasona mahaifiyarki tasa saida aka sami matsala adanginmu, kuka ne, roko ne babu wanda banmai ba amman yace baya sona haka ya auri uwarki nakasa wani auren, sai bayan shekaru goma da sukai hatsari ta mutu shi kafafunshi suka koma haka sannan yazo ya aureni yadauramin wahalanki akai lokacin kina yar shekara shidda, tamoreshi ni na sameshi a gurgu ai bazaki taba ganin daidai ba” dan murmushi kadan Hawwa tayi kaman bazatace komiba saikuma tasa hannu tadauki cup tasha ruwan tass ta ijiye ta kalli Umma tace “Umma kenan ai ko azaban dakika azabtar dani yabiya koma wani kalan laifi Mamana tamiki, kibar tunanin dakikeyi, lokaci kawai baiyi bane, duk sanda lokaci yayi zanyi aure Umma, bakece dalilin ba” tayi maganan tana mikewa Umma tace “sai ayi mugani, mara kunya kwantai kawai”. Fitowa Hawwa tayi daidai zataje dakinta taji Baba na kwalamata kira yana shigowa gidan da saurinshi. “Hawwa, Hawwa, Hawwa, Jiddah” tsayawa tayi chak tace “na’am Baba” cikeda farin ciki Baba yataho yace “maza shiga ki sanyo hijabi kifito munyi baki, Zainabu ke fito da tabarma ki shimfida anan tsakar gida” yana maganan ya shiga juyawa Hawwa ta bishi da kallo kirjinta na mata zafi saikuma tawuce tafada dakinta itakuma Umma tafito da tabarma ta shimfida musu shigowa Baba yayi ga Malam Sama’ila gakuma wani dan tsoho haka da akalla zaiyi 50 plus yana sanye da kaya masu dan mutunci da hula akanshi ga gemu kaganshi siriri kaman iska zai kwashesa, ga yar gemunsa siririya da gashin duk yayi fari fari Baba yace “bismillah ku bismillah ku” zama sukayi Baba ya kwalama Umma kira da katon murya yace “Zainabu kawo musu ruwa”Malam Sama’ila yayi gyaran murya yace “to Malam Hamisu bayan maganan damukayi dakai kwanakin baya nabada sanarwan kaman yanda kace sabida shi d’a dakake gani nakowa ne” Baba yace “kwarai!” Malam yace “Hawwa yarinya ce mai hankali datai boko tana aiki a matsayin yar sanda, maza da dama sun fito but gaskiya yawancinsu gajiyayyu ne ko matayensu na gida basu rike ba balle su kara da Hawwa, shi Kabiru daya zomin da maganan shi kadai na aminta dashi” Yanuna mutumin yace “dudda Kabiru ba a unguwan nan yake ba but anan aka haifesa anan yataso marigayi mahaifinsa aminina ne, Matan Kabiru biyu yanada yara goma sha daya, Alhaji ne yasauke farali, yanada gonaki sannan shi principal ne a makarantan gwamnati ta cikin Bwari” Baba jikinsa har rawa yake yace “uhmm Masha Allah da kyau” Malam yace “yanada rufin asiri daidai gwargwado sannan yanada gidan kansa, danamai magana ya nunamini ai ya dade da kaunar Hawwa azuciyansa shi tsoronsa aikinta, baison mace mai aiki ballema irin nata aikin na yan sanda zaiso tabar aikin, sharadinsa kenan saiya kawo kudin aure, sati biyu zuwa uku inhar kun yarda yakeso adauka ayi auren ayi komi koba hakaba Alhaji Kabiru”? Anatse ya gyadakai yace “kwarai Allah gafarta Malam hakane” dariya Baba yayi irin na manya yace “indai aiki ne matsalan bakada matsala Kabiru kaman tabar aikin nan tagama, hana karya dai kasan irin aikin nasu dole kaje ka kai takardan barin aiki dan idan baka kaiba ana iya zuwa a kamaka koba hakaba Malam to zanso kabarta taje tabasu takardan ayi signing komi tarabu dasu lafiya koba hakaba”? Kabiru yace “hakane, indai wannan ne ba matsala Abba zata iya zuwa” washe baki Baba yayi kaman an basa kujeran makka Baba yace “Malam tashi muje waje shi saiya gana da Hawwa” ba musu Malam Sama’ila yatashi yayi hanyar zaure Baba yawuce jikin kofan Hawwa ya bubbuga yace “maza kifito kinada bako Hawwa” sannan yawuce waje yana murmushi sosai. Kusan duka abinda suka tattauna a kunnen Hawwa, dan koda bataji maganan kowaba zataji na Baba cus Baba akwai katuwar murya, she’s feeling so sad and so angry with Baba, like akanme zatabar aikinta bayan bawaima auren ya tabbata bane wat is wrong with Baba? Why is he so blind and obsess with tayi aure da he’s not seeing clearly, she’s regretting abinda yasa bataje aiki bama yau dan dataje da bazama a sameta a gidan ba balle amata wannan maganan kusan 15mins tabata aciki kawai babu yanda zatayi mahaifi mahaifine hakan yasa tadauki wani nude color hijab tasaka dayamata bala’in kyau tazo wajen kofa tadan daga labule ta leko compound din, amai taji yazo mata wuya cus this is not the man datai imagining living life with, he’s too old for her! He’s not handsome at all, he’s too slim kaman ana dibanshi ayi miya, gawani dogon baki dayake dashi kaman na fish, yawani zauna akan tabarman kaman wanda yazo wa’azi, itafa tanada taste, she loves fine classy men dasuka iya gayu not this types, ijiyan zuciya tasauke tace “Hawwa calm down” lumshe ido tayi tabude sannan ta fuzar da iska daga baki kafin tasa hannunta tabude net, karan bude net din yaji dasauri Alhaji Kabiru yajuyo yazuba mata wasu mayun idanu azuciyansa yace “mace har mace wayyoo Allah, na sameta bakaramin hutawa zanyi da itaba, Allah ne ya taimakeni Babanta yabada sanarwan nan daban isa na tunkareta da zancen soyayya ba” in reality yahade fuska cus bayason ta rainashi wannan da har sanarwa ake ana nema mata miji tayi kwantai dole yanuna mata shi mai tsada ne infact she’s lucky ma yazo, jahadi yazoyi sabida tadinga binshi sau da kafa sabida karya gudu shima, duk yanda yaso yajaye idanunshi karya kalleta yakasa tundaga kan kafafunta yake kallo har ka, kallon dayake mata kaman zai tashi ya lasheta, abin yakara tunxura Hawwa ta dauke kai har takai gaban tabarman taja ta dakata ta tsaya dan jitayi bazama ta iya zama kusada shi ba, agogon hannunshi yashiga kallo yace “da fitan Babanki zuwa yanzu kimanin minti sha biyar, haka kikaga babar ki na batama Babanki lokaci”? Dasauri Hawwa ta zubamai shegun idanunta da saida yaji gabanshi ya yanke ya fadi rasss dahar hakan yasa bakinshi ya shiga rawa yabasar yamike tsaye da sauri yace “nan da kwana uku zan kawo kudin aurenki dan haka ki tabbatar kinyi resigning daga aikin nan kafin nazo, and kuskuren dakikai na yau kada ki saka gwada kwatankwacin irinsa” yashiga saka takalmansa zai wuce Hawwa ta mike hannunta daya ta taresa kaman irin ta tare dan cikinta dinnan da kakkausan murya tace “Kai!”. Bala’in faduwa gaban Alhaji Kabiru yayi yabi hannunta dake dab da tabashi a saitin kirjinta da kallo that’s so milky yana shinning da fararen kumbanta dasuke nan dogaye a gyare sosai yadai daure da kyar dan hakanan yaji kawai yana shakkanta wlh tsoro ma yaji tana bashi, sauke hanunta Hawwa tayi tadan tako ta tsaya agabanshi daidai kusan tsawonsu daya dan Hawwa nada tsayi, cikin wata kalan sansanyar lalatacciyar voice na cikakkiyan mara kunya tace “kasan what I do to men like you a office dina?” Tayi maganan slowly tana kallon kwayar idanunshi kaman yanda yake kallon nata, yatsanta ta daga tayi pointing goshinsa sannan tashiga sauke yatsan kasa yana bin yatsan da idanunshi hartakai yatsan wajen gefen gabansa tace “i thrash men like you!” Dum dum dum gabanshi ke fadi yana kallonta dan she could see fear a idanunsa batasan wani kalan baiwa Allah yamata ba but maza na dan tsoronta saidai idan bata zuba musu idanu ba, dan duko da fuskanta tayi takawo dan da nashi tace “Idan you don’t want to end up akan table dina nayi thrashing naka! Avoid Hawwa! Bazan taba aurenka ba! Ka kama kanka da sharadinka kabar gidan nan” dan komawa baya tayi tana kallonshi sannan tajuya abinta yabita da kallo zuciyanshi na bugawa dum dum dum har lokacin kaman zai fito sannan yayi hanyar zaure da sauri. [9/16, 7:31 PM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 1️⃣7️⃣ A ONE YEAR INTIMACY CLASS DINA YOU WILL LEARN THIS DA SO MUCH MORE 💃 1- Menene SEX? 2- ANATOMY OF VIJAY 3- FORPLAY 4- TIPS FOR AMAXING WEDDING NIGHT SEX 5- BEGGINERS SEX SYLES 6- YANDA AKE IHUN KISSA DA KUKAN DADI IDAN KUNA SEX 7- YANDA AKE SHAGWABA MAI DABURTA MIJI 8- UNDERSTANDING LIBIDO NAKI DA NASHI 9- BEST POSITION NA BAWA MIJI NONON KI DA YANDA ZAKI KULA DA NIPPLES BAYAN YASHA ZUKA 10- BEGINNERS SHAN DIDI 11- KUNYAZA 12- CAT 13- MM 14- NIPPLE PLAY 15- EROTIC MOANS AND SO MUCH MORE BAZAN IYA LISTING ANAN BA JOIN NOW WITH JUST 5k na shekara daya gabaki daya WATSAPP ME TO JOIN wa.me/+2347012181461 Fadawa dakinta tayi tacire hijabinta ta yarda ta zauna kan gadon tayi tsaki, ba’a wani jimaba Baba yayi sallama yana bude kofan abinda baicika yiba da wuya yazo dakinta saidai ya aiko akirata da sauri ta tashi zaune shigowa yayi yana murmushi sosai kana ganinsa kasan yana cikin farin ciki yace “Hawwa kinga Alhaji Kabiru ko ai sai yanzu Malam kemin kwatancen mahaifinsa da kyau wlh nima naganesa aminin mu ne” yayi maganan yanajan kujeran wajen kayan kwalliyanta ya zauna yana ijiye crutches nasa a gefe dasauri Hawwa ta tasauka kasa ta zauna Baba yace “Alhamdulillah nagode ma Allah Hawwa, to yanzu yace yanason kibar aikin jibi zai aiko da magabatansa da kudin aure kinji”Abu tahadiye daya tsaya mata awuya she respects Babanta so much and she loves him alot sabida ko ba komi duk wuya duk runtse yariketa ta taso a hannunshi ai bai bari Umma ta azabtar da itaba, sai dai wanda bada saninsa ba, yayi makesure tai makaranta yabiya mata WAEC dudda anan ya tsaya da biyan komi ita tasa kanta a university da kudin dinki datakeyi tun tana yar 3yrs ta taso taga Mamanta na dinki wlh bata taba koyan dinki ba samin kanta tayi ta iyawa dan Baba yabata keken dinkin Mamanta as shine gadonta ahaka tayi school, Baba supported school nata tunda babu miji while sauran kanninta daga sunyi WAEC Baba ya aurar dasu, bayan tagama criminologist kawai taji tanaso tashiga police nan fa saida aukai fada da Baba but daga baya ya yarda taje police school a Kano tafito tafara masters kafin ta sami aiki, she loves Baba and tanaso tarabu dashi lafiya, but this she can’t do, tabar aiki wazai rike gidan bataso suyi fada hakan yasa tace “shikenan Baba amman bansan sanda zasuyi approving resignation later na ba” Baba sosai yayita murmushi ganin batamai gardama ba yasa yace “inhar sunyi signing kafin auren da sauki zan iyama Kabiru magana ya barki kicigaba da zuwa ai naganshi mutumin arziki ne mai saukin kai, Allah miki Albarka kinji Mamana” gyadama Baba kai tayi takalleshi jin sunan daya kirata dashi, Kafin yatashi yafita yana kwalama Umma kira dan yabata labari. Lumshe idanu tayi, aduk fadin duniyan nan da Baba da Umma kawai take tolerating itama Umma darajan Baba takeci forget suna fadansu but Baba he deeply cares for her, batason wani abu dazai dagamai hankali tariga ta girma yanzu tundadai ba dukanta Umma zata iyayiba tariga ta shafe chapter ta cus she’s her least problem. Wayanta ta dauka dan kiran Ni’ima taga Alert 1.5Million ya shigo account dinta dasauri tashiga taga DIG ne yatura musu da sauri ta kunna data taga yayi magana a group din dasuke just su hudu yace “the vice president appreciate efforts namu with some token, i sent kowa his share, Weldone guys get some rest i will see you tomorrow at work” taga su Hayatu da Abraham sunyi godiya itama tai typing thank you Sir, she’s happy with the money, bude account nata tayi tasama Ni’ima 100k, ta turama Aminu 50k, Asiya 50k, Rahma 50k sai Nanah 50k, ahankali tace “I will keep 50k for Mims” tadanyi murmushi daidai kiran na shigowa wayanta datai saving da Aminu Bro, katse wayan tayi dan she always act like the big sis to kanninta takirashi back, ringing daya yadaga da so much excitement yace “Ya Hawwa you are the best big Sis ever thank you” murmushi tayi tace “ya school din? Ya project kagama?” Da murna akan muryansa yace “yau zankai chapter 4” gyadakai tayi tace “okay” adan natse yace “hope you’re fine ko Baba da Umma basu damunki, hope you are okay?” Dan murmushi tayi tace “I’m very okay babu mai damuna just study well if you need anything ka kira” gyadamata kai yayi yanda Ya Hawwa ke kulada su ko Umma mahaifiyarsu bata kula dasu haka, ahankali yace “thank you Ya Hawwa” anatse tace “bye” tana katse wayan kiran Asiya na shigowa ta katse ta kirata dasauri Asiya tace “Ya Hawwa naga sako nagode nagode Allah amfana” batason ana mata godiya hakan yasa dasauri tace “Ya Akram yana cin abinci yanzu”? “Eh yafara ci, har tuwo ina bashi but da miyan yauki yakeci” murmushi tayi tace “okay a gaida Baban su bye” bye all sisters nata saida suka kirata, dudda duk sunsan mahaifiyarsu batason Hawwa su suna kaunanta cus she takes care of them, tanada very good and matured relationship da siblings dinta, tana gama wayan saiga na Ni’ima ta daga, tana dagawa Ni’ima tace “wai dawa kike waya haka?” Murmushi tayi tace “kishi kike nayi sabuwan kawa ne”? Dariya Ni’ima tayi tace “akwai invincible name dina a goshinki babu wacce ta isa tai kawance da kawata, naga kinsamin kudi I’m refunding it right now” kai tsaye Hawwa tace “ba naki bane Hajiyata calm down na Yaseer ne da Yasmeen, an bani bonus na aikin damukayi, so I wanted to spoil them idan ke ba evil spirits bane kidawo da kudin mugani” dan shiruuu Ni’ima tayi chan tabude baki zatai magana cikeda tsokana Hawwa tace “toh Mamana zata faramin wa’azi kan kashe kudi yanzu zatace kayan daki yakamata nadinga siya ina tari” dan murmushi Ni’ima tayi da dan damuwa tace “Hawwa idan aka tashi aurenki bakida mai miki, Baba bayida karfi shima adan albashin naki yake surviving, u will be the one to do everything ga gyaran jiki so many things” dan tabe baki Hawwa tayi tajuya idanu alamun tagaji da zancen tace “zanhau keke nayi dinki anjima zanje kasuwa nadan sayo kayan abinci bye” Ni’ima zatai magana Hawwa ta katse wayan da sauri chan saiga messege tace “thank u Best, I love you, yaranki suma sunce Allah amfana”. Murmushi Hawwa tayi batare datayi replying message dinba ta tashi tawuce wajen basket din tabude tana ciro wasu materials datariga ta yanka ta warwaresu akasa sannan tadauki wani ta hau kan keken tana saita zare tahau dinki, yawanci dinki yanasa tana mantawa da damuwanta, tana cikin dinkin akai sallama wani yaro yakawo mata makullin mota inji Baba ta leko ta amsa. Sai bayan tayi la’asar sannan ta shirya cikin wani black abaya mai kyau sosai ta daura gyalen asaman kanta batare datai rolling ba, tadauki handbag da wayanta da car key tafito kaganta zaka dauka yar mai kudi ce tanada expensive body, fitowa waje tayi Baba yace “ina zaki”? Ahankali tace “zandan karo kayan abincin gidan ne Baba an biyani bonus, zan kuma siyo landing da zaren dinki ina dinka wasu kaya ne banda abubuwan dinki” jinjina mata kai yayi yace “to saikin dawo Baban Yaseer ya aiko da motan ki dazu” gyadamai kai tayi tawuce wajen motan nata dataga an wanke har ciki yayi tsaf tsaf yana kyalli tabude ta shiga tanabin motan da kallo dataga an samata turarukan mota masu bala’in kamshi harda wani expensive car diffuser, murmushi tasakeyi ta shiga tada motan yan anguwa sai kallonta suke inda sabo ta saba tai reverse ta juyo sannan tafice daga anguwan kasuwa tafara shiga tasayo buhun abinci dasu jarkan mai akasa mata a boot sannan taja motan zuwa wani super market dake wuse 2 mai shegen kyau yawanci anan take samin wani botura masu kyau foreign datake sawa gaban shirts dinta na zuwa office. Parking tayi tabude motan tafito tana rike jakanta a hannu tanajan gyalen gaba sabida yanda gashinta ke fitowa gashi kitson yadanyi tsufa, maida kofan tayi tarufe tama motan key sannan tai ciki tana tafiya ahankali one step at a time harta shiga tafara duba wajen supplies din kayan dinki duk abinda take bukata saida ta dauka sannan tabar wajen tana tafiya ahankali rikeda basket din datasa abinda tasayo ciki, wajen shelves na books ta tsaya tana daukan novels tana duba authors din cus tana karanta English novels sosai kamshi mai bala’in dadi ne ya daki hancinta daidai ta dauki wani novel abin har saida yasa takai novel din hancinta cus she was curious an fara scented novels ne? Jin ba novel din ke kamshi ba yasa ta janyeshi daga hancinta, she don’t want to look stupid but wlh kaman tajuya ta nemi mai kamshin and ask sunan turaren cus she loves the scent, tana tsaye awajen kaman daga sama taji an rungumeta ta baya. “FAA yayyyy!” Adan tsorace Hawwa ta juyo dan har saida gabanta yafadi jin yanda muryan little girl an kuma riketa atare, da sauri ta juyo daidai Noor ta saketa tana dagowa tana wani irin murmushi tana kallonta, kyakkyawan yarinya ce tana sanye dawani half gown, kallon yarinya Hawwa tayi sosai from facial expression dinta kasan bata ganeta ba saikuma tabi gabanta da kallon ko zataga iyayen yarinyar, ganin maza tayi su hudu wanda tana ganinsu tasan bodyguards ne, hannunta taji an kama dasauri Hawwa tadauke kanta daga kallon bodyguards din takalli yarinyar dake murmushi sosai tana washe baki tace “I can never ever and ever forget your face Anty, Anty you don’t remember my face”? Ahankali Hawwa ta duka tana kallon yarinyar that is so beautiful and the way she talks is so adorable tace “Hi cutie” still trying tagane yarinyar dasauri Noor takai hannunta goshi tace “oh noo, I’m Noor Ibrahim Khaleel Mangal, and you saved me, your are my fairy angel Anty FAA” zaro daradaran idanunta Hawwa tayi tace “Ohhh Noor I’m sorr……” bata karasa magana ba Noor ta matso tareda manna mata peck a goshi tace “Noor loves Fairy Angel Anty, come and see my Dady” yarinyar tayi maganan tana kama hannun Hawwa data tashi da sauri awkwardly tace “uhm Noor, no….” jan hannunta da karfi Noor tayi tace “please, please please FAA, yanzun nan Dady na yafita yayi waya” yanda bodyguards din suka wani bude musu hanya yasa ba yanda ta iya tabar basket na abubuwan dazata saya awajen tabiyota suka fito waje Noor tarike hannunta gam gam kaman za’a kwace zuwa wajen wata arniyan customize Maybach dake pake a tsakiyan motocin mopol guda biyu gawani lafiyayyen bodyguard tsaye gaban motan dayana ganin Noor yabude bayan motan, tana zuwa wajen motan batai wata wata ba tasaki hannun Hawwa data tsaya awkwardly tana kallon yanda yarinyar tashiga motan ko 1min batayiba tafito tana jawo black hand waje da karfinta kaman yanda taja Hawwa dazu tace “Dadyyyy” rasa yanda zatayi Hawwa tayi Noor tajuyo tana kallon Hawwa tana dariya sosai kaman mara lafiya nan ko tsabagen murna ne tace “Dady see my Fairy Angel Anty she saved me that day from those bad people, Dady comeeeee” tai maganan ashagwabe kaman zata fashe da kuka dayasa gently ya sauko da kafafunshi kasa hakanan Hawwa taji gabanta yafadi dayasa dasauri tace “Noor Dear, Dady don’t have to see……” Kasa karasa maganan Hawwa tayi sabida yanda Khaleel yafito daga motan yana sanye da 3quater wando daya tsayamai a knee, yasaka wani black sneakers na givency mai tsinannen kyau, yana sanye da shirt lilac color shirt da butura ukun sama duka a bude kana hango black huge chest dinsa cus babu singlet aciki, waya na kunnensa yana yatsine fuska a wulakance amman yayi wani irin mahaukacin kyau, gashin kansa na sheki kaman yayi barin hair butter akai, ko kallon inda Hawwa take baiyiba, kallo daya Hawwa tamai tadauke kai da sauri, from his dressing kasan irin yaran nan ne marasa ji, Noor tana rike da hannun Baban nata, dayan hannun nata that is free takama hannun Hawwa dashi da sauri tarike tana washe mata baki dan bala’in son Hawwa taji tanayi tace “My Dady is on call FAA he will finish now kinji, saiki gaisa da Dady na ko” azuciyan Hawwa tace “wannan wace irin yarinya mai naci ne haka”? Azahiri tadanyi yake tana mamakin yanda yanzu daga fitowanshi tafarajin kamshin data jiyo dazu, Noor dake kallonta har lokacin tace “FAA you look very very beautiful, and you are tall like my Dady” kallonta Hawwa tayi, Noor tamata wani sweet smile tace “kusan tsawonki daya da Dadyna” dan murmushi kadan Hawwa tama yarinyar tanajin yanda yake magana comfortably one one kaman ba jiran sa akeba, ita kanta small Noor kallonshi tayi kaman zatai kuka tace “Dadyyyyyy” dan juyodakai yayi yakalleta ganin zatamai kuka yasa ahankali yace “hold on Sam” sannan ya zare wayan daga kunnenshi dasauri Noor tai murmushi tace “Dady see Fairy Angel Anty she saved me that day katuna? Dady she’s so nice and she’s so beautiful, Dady kalli she’s tall like you, Dady I love her abaya banda irinshi zaka saimin? Dady look at her she’s so beautiful ko Dady”? Tai wani tsallen farin ciki, ahankali Khaleel yadago wild eyes nashi ya daura kan Hawwa da daidai itama tadago nata idanun ta daura akanshi, wani kallon kallo sukama junansu yana tuna abinda tamai ranan, tundaga head zuwa flat sandals na kafanta Khaleel ya kalla irin kallon rainin nan dayasa Hawwa taji wani iri, cikin muryan nan nashi kaman wanda tun safe yake aiki yace “Princess I’ve seen her can I go back inside now?” Wani iri Hawwa taji kaman ya taka mata zuciya hakan yasa softly itama tace “Noor I have to go now” gamgam Noor tarike mata hannu tace “wait wait FAA” sannan tajuya takalli Babanta da idanu shima yana kallonta batare dayayi magana ba yadan bata fuska yakalli Babban bodyguard nashi yace “settle the girl please, bunch of government beggars!” Kaman an watsa mata kasa a kirji haka Hawwa taji sai kawai ta duka gaban Noor tana murmushi tana zare hannunta kaman tana magana da Noor tace “I wish you have enough to settle me with! Seems to me you guys were the beggars 2days ago haha” tadanyi yar dariya dayasa daga bodyguards din har Khaleel saida yajuyo yamata wani irin kallo dayasa tace “Noor see you another time okay and take care and be a good girl” Kaman Noor zatai kuka tai kwabekwabe da fuska dan bataso ta tafi Hawwa ta mata a very calming smile ta girgiza mata kai alamun kartai kuka sannan ta mike ta juya zata wuce taga bodyguard sun tareta gabaki dayansu, hakan yasa chak ta tsaya saikuma ta juyo tareda folding hands dinta a kirji ta zubama Khaleel kallo, daukan Noor Khaleel yayi yasa a mota yace “stay in the car princess” maida kofan yayi yarufe batare daya jira takara magana ba sannan yajuyo ya jingina da motan ya tsaya yana kallon Hawwa kaman yanda take kallonshi batare data cemai uppan ba, dan murmushi Hawwa tayi ta kadakai yaron nan baisan ita gogaggiyar yar iska bace ta hadu da yara ire irensu ajebon garin abujan nan and he’s no different from them, hakan yasa gently ta tako tafara tafiya tana tahowa gabanshi Khaleel na kallonta mata tsoranshi sukeji but ita bata tsoranshi, har tazo wajen dayake dan distance na tsakaninsu baiyi 4-5 feets ba takalleshi right in the eyes sannan tace “lemme give you a small analysis” tadan lumshe idanu tace “da mutumin da kullum yake tashi yafita nema and collect his salary da mutumin da live up under wealth na parents nashi waye beggar?” Wani irin kallo Khaleel yamata dayasa tadan tabe baki saitadan kalli kafansa tadago har zuwa kanshi kaman dai kallon daya mata dazu tace “tundaga samana to kasa na is my work and effort I can for a fact say tundaga kan this designers sneakers of yours zuwa duka kayan dake jikin ka da motan nan da this security are your Dad’s wealth who is the beggar”? Idanun Khaleel yayi ja dake nuna maganganun sun tabashi, Hawwa tace “the only thing dake naka mamallakin ka is that little princess in the car!” Yunkurowa Khaleel yayi kaman zai kai mata bugu dudda gabanta yayi mahaukacin fadi dan kaman zaki haka yazo amman chak Hawwa ta tsaya batare data ja bayaba dudda taji kafafunta na rawa, dab da ita ya tsaya kaman zai shiga jikinta tanajin saukan numfashinsa akan fuskanta dake kamshin mint and lemon, nunata Khaleel yayi da yatsa yanadan huci yace “nida kaina nakan yima kaina addu’a kar wani yayi making dina his enemy koyasa nayi making nasa my enemy cus zanyi making life living hell for that person, the person will be begging to die daya cigaba da rayuwa akasan nan but today I will tell you this you’ve made an enemy out of IBRAHIM KHALEEL MANGAL!”Dudda yanda kirjinta ke bugawa bai hanata cewa. “HAWWA MAMMAN HASSAN always thrash her enemies! You can’t bully me sabida nice maganan yara kalanku da kuke gani kunada komi” dab da ita Khaleel yakara matsowa ranshi na kuna sabida yanda ta gasamai magana abinda babu wata diya mace data tabamai haka yanunata da finger yana nishi kaman zaki yace “I will make you one promise! Sai nasa kinyi dana sanin duk wani kadarra daya taba sa kika sanni, you will regret all maganganun dakika fadamin yau!” yana maganan yajuya yabude motan ya shiga batare daya jira ama budemai ba Noor na murmushi tana waving nata bodyguards suka shishiga itakuma Hawwa tawuce dasauri takoma cikin supermarket din gabanta na faduwa bana wasaba. [9/16, 7:31 PM] M Shakur: 💫 GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 1️⃣8️⃣ A ONE YEAR INTIMACY CLASS DINA YOU WILL LEARN THIS DA SO MUCH MORE 💃 1- Menene SEX? 2- ANATOMY OF VIJAY 3- FORPLAY 4- TIPS FOR AMAXING WEDDING NIGHT SEX 5- BEGGINERS SEX SYLES 6- YANDA AKE IHUN KISSA DA KUKAN DADI IDAN KUNA SEX 7- YANDA AKE SHAGWABA MAI DABURTA MIJI 8- UNDERSTANDING LIBIDO NAKI DA NASHI 9- BEST POSITION NA BAWA MIJI NONON KI DA YANDA ZAKI KULA DA NIPPLES BAYAN YASHA ZUKA 10- BEGINNERS SHAN DIDI 11- KUNYAZA 12- CAT 13- MM 14- NIPPLE PLAY 15- EROTIC MOANS AND SO MUCH MORE BAZAN IYA LISTING ANAN BA JOIN NOW WITH JUST 5k na shekara daya gabaki daya WATSAPP ME TO JOIN wa.me/+2347012181461 EPISODE 1️⃣8️⃣ Yes she makes trouble here and there ayi agama but this man, this Khaleel is different hakanan kawai taji duk tsoro yakamata, wani strange aura take feeling acikin jikinta, idan yasa aka koreta a aiki fa?cus taga yanda suke controlling DIG ranan, saikuma wani zuciya yace mata bazaiyi hakaba but tarasa mesa tun ranan dasuka je gidansu yaketa yan abubuwa kawai jininsu bai haduba har ga Allah ta tsaneshi sabida halinshi na auri saki, rashin sannin darajan dan adam, rashin sanin darajan mace, so itama she spoke with lot of emotions sabida haushinsa da tsanansa dake zuciyanta which was so unprofessional sabida tamusu aiki opportunity yasa ta sansu batada right to judge his life or his affairs ballema tarikesa arai. Biyan kudin kayayyakin tayi tafito tashiga mota tazauna har lokacin bata dawo daidai ba chan ta sauke ijiyan zuciya ahankali tace “ya Allah maybe I over reacted nima narikesa zuciya sabida halinsa dana gani na wulakanta mutane but Ya Allah pls protect me ka tsareni, kada ka bashi damar cutar dani” dan fuzar da iska tayi ta tada motan tabar wajen daidai ana kiran magrib takai gida Baba yasa aka tayata shigan da kayan ciki tayi alwala tawuce daki. * Noor suka ijiye a gida kofita daga motan baiyiba suka fito har lokacin kirjinsa tafarfasa yake, sunyi nisa ya dunkule hannu ya daki kujera yace “Salman” Dasauri Babban bodyguard din nashi yace “yes Sir” rai abace yace “I need every details na info on that girl” dasauri yace “yes sir” cikin murmuring ya dunkule hannu yace “whoever you are! I will mess your life up, I will show you what Khaleel is capable of! I will make you miserable da bazaki kwadayin ganina ba ballema ki iya gayamin duk maganan dakikeso”. Around 6 suka shigo compound din da tundaga gate kana iyajin music ga arnayen motoci pake agidan budemai baya akayi ya sauko yana kallon gidan sannan yawuce security dake gaban entrance na shiga falon suka budemai kofa da gudu yashiga ciki a kasaitacce maza ne dayawa dan sunkai 10 da yanmata a tsaitsaye a falon some a zaune, ga drinks a hannunsu while some na shan shisha ana rawa, some na playing cards, yana shigowa mazan dakin suka fara tafi suna ihu Sam ya ijiye shishan dake hannunshi yataho yace “sannu late comer kazo a daidai we are having XX competition” bata fuska yayi yana karban drink a wine glass da Moh ke bashi, sounding so angry and harsh yace “what’s at stake”? Duka ragowan mazan zuwa sukayi Moh yace “ni I drop all expenses paid trip to European countries” yatsine fuska yayi yace “not juicy” dasauri Sam yace “i drop 10 Lexus 2024 models” dan tabe baki yayi yace “not bad” ya kurbi alcoholic wine sauran duk suna fadin abinda suka ijiye dayake dukansu wajen yaran manya ne duk tare suka taso suka kalleshi Moh yace “drop your bet Khaleel” dan rolling idanu yayi ya shiga tafiya zuwa inda pot na shisha yake yadauki sabon pipe dake leda yabude yasa sannan yakai bakinshi ya zuka kafin ya dagakai yawani feso hayakin ta hanci sannan ya kallesu yace “I dropped 2 refineries paper work to be done after anga winner” kowa zaro idanu yayi ansan tsaf zai aika Sam yace “to bakazo da babe ba ai” wayanshi yaciro text kawai yatura yamaida wayan aljihu yace “za’a kawomin” sannan yakoma baya yarike gaban wandonshi yafara wani kalan dan iskan rawa dukdan kawai yadena ganin fuskan Hawwa yanashan shisha yana shan wine duka biyun, abokanenshi na ihu suna hyping nashi cus Khaleel can dance wani irin classy attention seeking erotic dance dake kashe zuciyan mata din nan, matan wajen duk sun mutu akanshi rawa yake kaman baisan suna dakin ba danko kallo daya baima wata awajenba, hayaki yake fitarwa in circles ta baki yana rawa kaman yana s*x, kusan 20min suna abu daya sannan aka danna door bell Sam yayi wajen bodyguard dinshi ne tareda wata hadaddiyan babe dazatai 27-28 haka, one of the 4wives din da aka aikomai ne tasa english wears on Order Mommy sabida tasan danta na party, dasauri yana kallon yarinyar yana dariyan yan iska Moh yace “your package is here Leo” dayake yadan soma zama high ahankali yace “put her in the room” yacigaba da rawa abinsa yana juyakai, Sam yayi hanyar stairs yace “follow me girls” Basira tashigo tana kallon Khaleel dake rawa abinsa hannunshi rike da pipe na shisha, akai sama da ita, kawai ansa ta shiga daki ta shiga tazauna dakin yahadu tana mamakin wai masu kudi haka suke rayuwa sunakai matansu na aure party? Is that normal? Kasa Sam yadawo saiga wasu device kaman agogo da Moh yazubo daga Leda kowa ya dauki daya yace “our sex tracker if you stop it stop” Sam yadauki na Khaleel yana samai a hannu sannan sukace let’s go suka wuce sama fadawa dakin Khaleel yayi Sam yajamai kofa danhar tangadi yake yakalle Basira dake zaune bakin gado da hannu yayi pointing nata yace “take off your clothes” dan faduwa gabanta yayi ta gyadamai kai dan batason tai abinda zai saketa har sallan dare take akan auren nan, tahowa yayi yana kallonta tashiga cire kaya duk ta ijiye yabi jikinta da kallo idanunshi na layi kafin yacire wandon sa gabaki daya ya yar yazo gadon gadan gadan kawai ya shigeta yana ihu ahhhhh kawai yafara, ihu Basira keji kala kala agidan na mata dana maza, har communicating suke between them from dakunan dasuke ciki, Moh da muryanshi ke rawa yace “Leo” dasauri Sam yace “kabar wannan kawai trust me baisan inda kanshi yake ba yanzu cin yar package dinsa kawai yake” some of them cikin 20mins suka fito, some one hour saida dukansu suka fito amman banda Khaleel dukansu sunajin kukan yarinyar dayakeci da kukansa saima kara volume dasukayi na waka suka cigaba da party abinsu Sam yace “dan iska nasan dama shine zaici this competition” kusan 3hrs Khaleel yayi yana kanta sannan yakawo yanda yake ihu kaman zai sauke gadon ya hankade Basira kasa kaman banziya yahau gadon sai bacci yayi rub da ciki ba wando. Bin bayansa Basira tayi da kallo da sauri yanada bombom fa bawai shafumulera bane, ass din looks so firm and hard real definition of ass din namiji, ga skin na wajen so dark and even yana glowing kaman anamai skin care routine, dayake kafafunshi a ware yayi rub da cikin she could see abin nashi da baifi one or 2 inch yakai knees dinsa ba ga kan na diddiga da ragowan semen har lokacin, ijiyan zuciya tasauke tana kara mutun mishi, wai me wasu sukema Allah ne yabasu komi? Wlh arayuwanta bata taba ganin namiji mai kyan Khaleel ba, dashi mace ne daba karamin samari zatai ba, ga kyau ga shagwaba saima yana tareda iyayenshi kaman wani a babyman doll, he’s so cute and adorable barinma yanzu da he’s high he looks even cuter and sweeter, ga kudi ga gayu, ga iya kwanciya da mace, gashi Allah yabashi abin zankalakokiya, to meya rasa? Well to maybe shaye shayen nan da aure aure, da abokan banzan nan shine nashi ukuban other than that kam Allah yabashi komi da komi dakowani d’a namiji ke bukata na living a comfortably healthy life, wlh bataso yarabu da ita Allah yasa karya saketa soon. kusan 2min tana ahaka taji anyi knocking ance “kifito amaidaki inda aka daukoki” tashi tayi tashiga sa kaya sannan tabude kofa tafito a waware take tafiya suna ganin ta suka bushe da dariya kawai saitaji kuka yazomata tafashe da kuka sosai Moh yace “awwwn she’s such a cry Baby package” cikin iskanci Sam yace “wat do you expect tasami darajan dahar ta mutu bazata kara samu ba she just slept with the richest boy in Nigeria awwwn cutie, Don’t worry if you’re lucky zai kara raba gado dake” suka wani bushe da dariya harda yammatan su, da kyar Basira takai kofa tabude tafita. Ahankali yake bude ido kanshi nadan sarawa sannan yatashi ya zauna wuraren 1 nadare wandonshi yaja yasaka yafito yanadan layi duk suna kallonshi Sam ma sex yake abinshi a falo shikuma Moh yanayi a dinning some of abokanen sun tafi hararansu yayi yace “I’m off” dudda yanajinsu sunamai magana baibi takansu ba yabude kofa bodyguards nashi da duka security su na nan da sauri Babban bodyguard nashi yarikeshi zuwa mota dan baya tafiya da kyau yasashi abaya yarufe yakoma gaba driver yaja motan mopol suka shiga nasu akaja motan suka fita daga gidan, bini bini bodyguard din na kallonshi aikin sa kenan Khaleel baya komi banda shaye shaye da cin mata da yawon banza a kasashe, ahakama yadan rage wasu halayen sabida Noor, and parents dinsa are in full support, cikeda maye yace “Sal……man” dasauri Salman yace “Yes Sir” turobaki yayi kaman dan baby ya nunashi da dan yatsa yace “how dare she, I will fiiii……nish her” gyadamai kai Salman yayi yace “angama yallabai” ijiyan zuciya Khaleel ya sauke yayi folding hannuwanshi a kirji yana hararan cikin motan yace “nooooo body should beg me, I will crush that police girllllll” yana maganan yafada kujeran flat a kwance bacci yasake kwashesa ahaka sukakai gida, Momy na zaune a falo dan bata taba iya bacci sai yaronta yadawo gida ka’ida ne unless idan baya gari side dinshi sukai dashi suna kaishi dama suka sauko suka fito, yana shiga ciki as usual Mommy ta ijiyemai wata matan kawai kan yarinyar yahau yayi abunda yaga dama da ita ya juye sannan yadagata yashiga turata har kofa tafito sannan yarufe kofanshi yace “nasakeki saki biyu” dan yau ranshi abace kawai yake yakoma ciki ya kwanta akan kujera yana kallon babban tv dake dakin dayake a kashe ya natsu cus Hawwa kawai yake gani tana gayamai duka maganganun datamai dazu turo baki yayi yana lumshe idanu ahaka bacci yayi gaba dashi. [9/16, 7:31 PM] M Shakur: 💫 GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 1️⃣9️⃣ A ONE YEAR INTIMACY CLASS DINA YOU WILL LEARN THIS DA SO MUCH MORE 💃 1- Menene SEX? 2- ANATOMY OF VIJAY 3- FORPLAY 4- TIPS FOR AMAXING WEDDING NIGHT SEX 5- BEGGINERS SEX SYLES 6- YANDA AKE IHUN KISSA DA KUKAN DADI IDAN KUNA SEX 7- YANDA AKE SHAGWABA MAI DABURTA MIJI 8- UNDERSTANDING LIBIDO NAKI DA NASHI 9- BEST POSITION NA BAWA MIJI NONON KI DA YANDA ZAKI KULA DA NIPPLES BAYAN YASHA ZUKA 10- BEGINNERS SHAN DIDI 11- KUNYAZA 12- CAT 13- MM 14- NIPPLE PLAY 15- EROTIC MOANS AND SO MUCH MORE BAZAN IYA LISTING ANAN BA JOIN NOW WITH JUST 5k na shekara daya gabaki daya WATSAPP ME wa.me/+2347012181461 EPISODE 1️⃣9️⃣ Salla Hawwa tayi sai alokacin ma taji yunwa takeji tashi tayi tasa hijabi tafito kitchen nasu ta shiga tabude tukunya luckily taga shinkafa da miyan stew diba tayi tadawo daki tazauna tafaraci tadauki wayanta tana replying chats taga Abraham yamata magana ta amsashi wanda yawanci gaisuwan ya jiki ne itama tamai hakama Hayatu ta amsa sai chatting take da Ni’ima dake bata labarin wata a office nasu dasukai fada yau tana dariya, haka tagamaci ta tashi ta kuskure baki tai isha’i tai nafila wayanta yahau ringing dayake tanada Truecaller Kabiru Musa tagani na kiranta, abu taji ya tsayamata arai ta tashi kawai tacire kaya ta daura zani a kirji tasa hula tana kallon kitson kanta dake bukatan saloon sannan tadauki kwandon soson wanka tafito ruwa ta tara a famfo tashiga bayi dan bata iya bacci idan batai wanka ba, tadawo tazauna tayi shafe shafenta tasa kayan bacci ta kwanta tana lumshe idanu tamika hannu takashe wutan dakin, dan juyawa tayi gadon yamata fadi, most times da daddare anytime tazo bacci saitai yan tunane tunanen nan unless randa tai aiki tagaji ko idan Mims tadawo gida sabida adakinta take kwana tana debe mata kewa, wayanta ta dauka ta danna sai kawai ta shiga dial calls nata batada wani me kiranta banda Baba sai Ni’ima ko yan aikinsu ba waya take dasu ba saita kama, dan fuzar da iska tayi tana shiga contact list she is just craving tasami wanda zasuyi hiran soyayya dashi like kowace yammata wanda zai kira yaji muryanta yamata goodnight kafin tai bacci, watsapp ta shiga tashiga account na Ni’ima tasan ta kwanta yanzu, dan runtse idanu tayi ta ijiye wayan tajuya tareda kifa kanta a filo wlh wlh tanason aure, tana mugun so itama tai aure taje gidan mijinta tabar gidan mahaifinta but batada mijin, yazatayi shi wannan Kabir din baimata ba at all bazatama taba zama dashi ba, ahankali tace “Ya Allah kabani mijina nima, Ya Allah banso nakoma gareka banyi aure ba, nima inaso nai aure kaman kowace diya mace” ta sauke ijiyan zuciya ahaka bacci yayi awon gaba da ita. Koda ta farka da asuba taga miss calls na Kabiru Musa yafi sau goma, wanka tayi tai brush dan yau akwai office, salla tayi tana zaune kan dadduma tayi azkar nata da karatun Qur’ani har zuwa seven sannan ta tashi ta linke komi tazo gaban mirror tayi morning routine nata na skincare yau yawanci uniform sawa suke last Thursday of the month sabida suna meeting da ake kira da Intelligent Briefing, wanda harda chef of staff da manya manyan mutane na kasa dai, tundaga kan yan military da other security personnel, zama tayi tana kallon kayan makeup na gaban madubin Baba pressure her so much da yanzu gani take kaman ita mummuna ce batada kyau maybe saisa babu mai nemanta, hannunta tamika ahankali tadauki powder zata shafa a fuskanta saikuma ta ijiye, makeup bashine zaisa a sota ba, and abin will look somehow dan bata sabayi taje wajen aikiba, murya chan ciki tace “Ya Allah kasa wani yace yana sona, na burge wani awajen meeting din” tadanyi murmushin kunya tadauki kwalli tasaka tasa lipgloss dayama lips nata kyau yafito baby pink yir abinshi, tawuce ta bude sip tana ciro uniform nata, singlet tafara sawa fari kafin tasaka rigan police din mai dogon hannu, daman akwai skin tight short one black datasa tazauna ta saka safa sannan tadauki dogon wandon uniform din tasa tayi zanzaro da rigan ciki tadauki bakin belt nasu ta saka kayan sun mata kyau bana wasaba, wandon nada fadi bai wani nunata sosai ba, bakin veil tadauka tai rolling akanta ta tura gyalen cikin riganta sannan tasake maida boturan rigan, tadauki boot nata tasaka baki dake shinning yaji shoe polish. Komawa wajen madubi tayi ta feffesa turaruka sannan takara kallon kanta a madubi takoma baya tace “Hawwa kinyi kyau” sannan tadauki handbag dinta ta tarkata yan tarkacen ta cikinsu tafito tarufe kofan dakinta tayi hanyan waje Baba na zaune a kofar gida yabita da kallo dukawa tayi tace “ina kwana Baba” anatse yace “kintashi lpy ya hannunki”? Smiling tayi tace “dasauki” “Alhaji Kabiru yace yanata kiranki baki dagawa mesa baki daga wayanshi”? Dauke kanta tayi tafara kokarin mikewa tace “bansan shi bane” shiru Baba yayi yana kallonta saikuma yahade rai yace “idanba kinaso nayi mummunan sabamiki ba makesure kin kirashi sannan kidawo dawuri dan zaizo anjima da yamma ya ganki” murya ciki ciki tace “to” tawuce tadan dudduba motanta tayi warming sannan taja motar tabar unguwan. Parking motarta tayi tafito bayan tadauki duk abinda zata dauka tawuce ciki direct office din Hayatu tawuce knocking tayi tareda bude kofan yana cikin office din tareda Abraham duk suna sanye da uniform gani ta yasa Abraham yatashi da sauri yana murmushi yace “welcome back Miss Hawwa, how is your hand”? Smiling kadan tayi tace “fine ya jiki? Hope you guys are good”? Gyadamata kai dukansu sukayi saikuma tai shiru saikuma tajuya zata fita Hayatu yace “Miss Hawwa” juyowa tayi ta kalleshi duk kallonta suke yace “kina bukatan wani abu ne?” Dan shiru tayi kaman mai tunani sai kuma ta shigo office din da kyau tazo gabanshi ta tsaya tace “uhmm actually I kinda need your help dukanku biyun banda wanda zan tunkara sai ku” Hayatu na kallonta yace “whatever you need we are here” gyadamai kai Abraham yayi yace “yes Miss Hawwa” cus bata taba zuwa da sunan tana neman su mata wani abuba, sakeyin jimm tayi sai chan tace “wani mutumi nakeso kudan tsoratamin shi ya rabu dani” tasake shiru kaman maijin nauyin maganan dazata yi tace “arrhhhhh daga ta bangaren Babana yafito yanason ya aure ni and and…uhmm bana sonshi i just want him to leave me, so please can you scare him off”? Calmly Hayatu yace “we got you” anatse Abraham yace “always! Give me his number ta track him” dan murmushi tayi tabude wayanta tashiga kiramai number sannan tace “thank you guys” tawuce tafito hankalinta ya kwanta office nata tashiga ta zauna tadan fara paper work, she needs to write detailed report na abinda yafaru a field takai office na DIG, karfe 10 suke shiga meeting din, 10 daidai akai knocking kofan office nata Abraham ne rike da two cup of coffee yashigo ciki ya ijiye daya agabanta yace “let’s go” mikewa tayi tadauki coffee din tace “thanks” suka fito tare zuwa meeting din wanda 12 suke gamawa. 12:15 suka gama tafito DIG yace “meet me in my office” gyadamai kai tayi tace “yes sir” tai discarding cup na coffee a trash na wajen tawuce Abraham yabita da kallo kawai yasan he doesn’t stand a chance ne but Miss Hawwa na burgeshi, she will forever be his crush. Knocking kofan tayi aka bata izini ta shigo, DIG ne kadai a office din yana duba some files yasa glasses a idanu yace “yauwa Miss Hawwa” saramai tayi tace “Sir” ijiye file din yayi tareda zare glasses dinsa yace “ease please” sauke hannunta tayi yace “you solved that case brilliantly Officer kudos” dan murmushi kadan tayi tace “thank you Sir, you trained me after all” murmushi yamata ba karya bane yana alfahari da Hawwa in this task force yace “yanzuma I have another case for you” kai tsaye tace “nakira su Hayatu ne Sir?” Hannu ya girgixamata yace “no ke kadai sukai requesting for” kallonshi tayi alamun bata gane meyake nufi ba, yace “I got a call from Excellency they can’t find wani bodyguard nasu and they want you to look into it suna tunanin anyi kidnapping dinsa shima so they want you for the job” kawai jitayi ranta yabaci gabanta kuma yafadi, tadai daure tana kallonshi batare datai magana ba, DIG yace “please kije and investigate, Hawwa bance kije kifara fada da yan gidanba, rayuwansu da namu ba dayaba, this people ba’a Nigeria aka haifesu ba a kasan waje sukafi rayuwa so don’t expect them to act like us, masu kudi basa tunani kaman yaku bayi irinmu, just do your work without interfering in affairs nasu, be professional about it and keep me posted, am I clear?” “yes Sir” Hawwa tafadi ranta ba dadi, hannu yakai aljihunshi yadan zaro kudi yan 1k kusan na 15k yace “gashi kisa fuel a car naki” hannu tasa ta karba tace “thank you Sir” kofa yanuna mata yace “zaki iya tafiya” juyawa tayi tafice, babu yanda zatayi harkan police dama duk wani harka daya danganci hukuma ba’ama Oga gardama koda yace ka fada cikin wuta ne dole you must obey, obey before complain yana daga cikin slogan nasu, office nata tawuce zama tayi kan kujera tareda dafekanta tadan fuzar da iska taja drawer tadauki wayanta da car key tamike tafito tawuce wajen motanta tabude tashiga taja tafita saida ko ta tsaya tasha fuel cus gidansu da nisa ahaka har takai gidan tsayar da motanta akayi security suka leko yace “Hello Miss wakike nema”? Anatse tace “DIG sent me here” magana yashigayi awaya kusan 5min sannan yace “booth please” booth tabude musu suka duba akai scanning motan sannan aka bude mata gate din da sauran gates din daidai tana shiga gidan kawai taji gabanta yafadi hakanan, wani arnen Lexus jeep tagani black a compound din tinted ga security awajen daidai yarufe back seat din yajuyo yanabin motan Hawwa da kallo, parking tayi itama tadan fuzar da iska tareda kashe motan ta kashe AC tadauki wayanta tana kokarin kiran DIG ta sanar dashi ta iso akai knocking glass na motan hakan yasa ta dagokai ganin security da uniform yasa ta sauke glass na window cikeda girmamawa yace “afternoon Ma’am, Yallabai yace kishigo mota he will brief you aciki meeting gareshi and he’s running late” the thing is batasan Baban ne ko yaron ke nementa ba dudda tasan yawanci manyan mutanen nan haka suke basuda time amman saita bisu yanzu haka? Motanta ta kalla hakan yasa security yace “you don’t have to worry about motanki Ma’am ko ina kike za’a iya kawomiki kokuma adawo dake har nan kidauki motan ki wuce” dan ijiyan zuciya ta sauke tace “okay” hakanan she’s feeling so uneasy, bude motan tayi security ya matsa gefe tadauki wayanta da jotter tanada pen makale a aljihu already ta maida kofan tarufe tamai key tasa key a aljihu, Salman sai kallonta yake baitaba ganin police mace da uniform yama kyau kaman itaba, she’s damn beautiful, gashi tai rolling gyale akanta abinta sai tai kaman balarabiya, dan kallonshi tayi, cikeda good etiquette yanuna mata jeep nasu yace “after you Ma’am” gaba tayi yana biyeda ita har sukai wajen motan daidai takai wajen motan ta tsaya Salman yataho yasa hannu ya bude mata motan kamshi mai bala’in dadi yafara mata sallama da sanyi kafin idanunta su sauka kan Khaleel dake zaune cikin motan yayi crossing legs yana sanye da Ralph Lauren polo custom fit oxford shirt white dayayi folding dogon hannun, as usual babu kusan botura 3 na gaban rigan bai makala ba kana iya ganin kirjinsa, yasaka AMI Paris logo track short brown, short din yau ma baikai knee ba adan cinya ya tsaya, kafafunshi sanye da slides na Yeezy brown suma ga kumbunan kafanshi farare tass agyare diddigenshi kaman kasha sabida yau fari tass yasha spa pampering, writs nashi daure da agogon nexus pro smart watch, yasaka Burberry brown shades dasuka mai shegen kyau yana zaune cikin motan comfortably yana rikeda wine glass da wine keciki yana kallonta kaman yau yafara ganinta, juyawa Hawwa tayi azafaffe bawasa ko nonsense kan fuskanta takalli Salma dake tsaye abayanta tace “mai gidan nazo gani ba dan masu gidan ba!” Tajuyo ta kalli Khaleel tareda nunashi da hannu cikeda cin mutunci tace “Babansa nazo gani!” Wow! Har kirjinsa Khaleel yaji sigan maganan Hawwan cus she stepped on his ego and pressed it sooo hard! 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 2️⃣0️⃣ FOLLOW MY TIKTOK ACCOUNT DAN SAMIN FIRST UPDATE NA NOVEL DIN NAN💃 https://www.tiktok.com/@mshakurr?_t=8pnC3XYCgvl&_r=1 Zafi kirjinshi kemai sabida abinda ta fadamai tamugun rainashi yarinyar, wlh baitaba haduwa da any of this creatures data rainashi ba like this girl in his 32yrs of life, but zaiyi maganinta, ko gezau baiyiba balle yayi wani alamu na zaiyi magana, cikeda girmamawa Salman yace “Excellency bayanan but he specifically made it clear kiga Yallabai on his behalf” da dan fushi kan muryanta tace “children like him manta sakon da aka basu suke” ba Salman ba har sauran security dake wajen da shi kanshi Khaleel din saida suka kalli Hawwa, ta kirne fuska tajuya tace “I need to check in with my Boss” tai maganan tana barin wajen motan tai chan gaba tana ciro wayanta tashiga kiran DIG ringing daya ya daga tace “Sir Excellency bayanan fa zan dawo” dasauri yace “ohh na manta ban gayamiki ba Mr Khaleel will attend to you, ki tambayi Mr Khaleel za’a kaiki wajensa kiyi magana dashi” wayan na kunnenta tadan juyo takallo motan dataga Khaleel yajingina abinshi da mota kaman ma bacci yake da dan damuwa kan fuskanta tadan rage murya tace “Sir naga Khaleel din wai saidai na shiga motanshi cus meeting zashi he will update me on our way” dasauri DIG yace “to kishiga mana, Senate president namu na bukatan service namu don’t ruin my reputation, kishiga tsoro kike duk rashin jinsa he can’t do nonsense with Nigeria asset, let’s take the case quick I have to go” ya katse wayan, zare wayan Hawwa tayi daga kunnenta tana kallon screen din gabaki daya zuciyanta bayamata dadi, ta tsaya awajen taki motsi Salman yataho yace “we are running late Miss” juyowa tayi takalli Salman da idanunta dahar sun kada sabida bacin rai sai kawai tawuce fuu azuciye kaman zata tashi sama, kai tsaye ta shiga motan ta zauna akan kujeran dake facing na Khaleel, Salman yazo yarufe musu motan ya zaga ya shiga gaba driver yaja motan mopol daya na gaba daya na baya suka shiga titi, dan ijiyan zuciya Hawwa tasauke no matter wat dai tasan ba kasheta zaiyiba with all this people around. Tunda ta shiga motan taki dagakai ta kalli inda yakema tsabagen yanda batason ganinshi jiranshi take yagayamata abinda zai gayamata amman shiru. Tundaga boot na kafanta Khaleel ke kallo dake kyallin polish gwanin kyau har zuwa fuskanta, kusan 5min kallonta yake baya ko kyafta idanu, sannan yakai wine glass din bakinshi ya kurbe duka tass ya ijiye glass din yabude dan fridge na wajen yaciro kwalban wine yana budewa yashiga zubama kansa cikin wine glass, cikin murya datake adan shake mai bala’in dadi da zaki and calm yace “Hawwa Mamman Alhassan! Age 29, graduate of Bwari LGA school, BSC and MSC degree holder in criminologist, a police officer assign under a special Anti Kidnapping task force led by DIG, currently running PHD in same field, First daughter of crippled old man with 6 younger siblings, 4girls married, brother in uni last sis in boarding house at Minna, Mom died when you’re young, raised by step mom” dago kanta Hawwa tayi ahankali tadaura dara daran idanunta akanshi daidai yagama zuba wine din ya ijiye bottle din yadauki glass din da hannun dama yajuyo yakalleta kaman yanda take kallonshi, heart melting smile yasakin mata tareda nuna mata wine glass cup din yace “cheers” sannan yakai baki, ya akayi yasan everything about her like this daga jiya zuwa yau? Zare cup din yayi daga bakinshi yarike yana kallonta, danne duk wani tsoro Hawwa tayi tadanmai murmushin keta tace “wow I must be interesting! Wannan daga tsakanin jiya da yau harka haddace bio na” dan murmushin tayi tai bending head kadan like a little baby cikeda raini tace “interesting, tell me how many hours kabata akaina kana kokarin haddace all this? You don’t look like wanda keda saurin hadda” cikeda bakin iskanci Hawwa ta zaro idanu tadaura hannu abaki kadan tace “don’t tell me Pops boy baiyi bacci ba all night cramming information dina yake dan ya karanto mini first thing daya ganni today” baki zuciyan Khaleel yafarayi yadan fara huci, cikeda son ta cusamai bakin ciki tace “dama wat was I expecting from a jobless guy? You have nothing doing, so u have all the time dazaka dinga binciken background din mata” Kaman wuta haka Khaleel yaji maganan aransa amman saiya daure ya danne yana kallonta yace “a jobless guy that have the whole time in this world to put arrogant girls like you in their rightful place” murmushi kadan Hawwa tayi tace “kanka akeji, can you skip the talk and cut to d chase? Wani sako Babanka yabaka kabani”? Yatsine fuska Khaleel yayi saikuma yasa hannu yazare glasses na idanunshi ya ijiye a gefe ya juyo ya watsamata sexy mugayen idanunshi dakeyi kaman zasu kulle sabida bacci and bawani bacci yakeji ba yace “there’s no any bodyguard that’s missing, I just wanna play with your time and have some fun with you!”. Faduwa sosai gaban Hawwa yayi ta dake takalleshi tareda zubamai idanu kaman yanda yake kallonta shima yakai glass cup din bakinshi yana sipping wine but still kallonta yake kaman wani bakin aljani, kafin yacire glass cup din daga bakinshi daidai ana budemusu wani dataji karan music kota ina, another gate aka bude musu, nan taga mata da maza ana party a pool wasu ma tsirara suke wlh babu komi ajikinsu matan, ga disco, ga security ta ko’ina ana gadinsu, ga abinci, ga drinks, gasu shisha, ga DJ, wai dama a Nigeria ana irin party haka da rana tsaka? A unguwa? Dasauri Hawwa tadauke kai daga kallonsu dan bata saba kallon tsiraici ba? Hawwa tajuyo ta kalli Khaleel dasauri tana hade fuska tace “ina ka kawoni”? Kallonta yayi yanadan biting lips nasa kadan sai kawai taga yayo kanta kaman zaki saida ta manna kanta jikin kujera tana numfashi da sauri dasauri, dab yakawo fuskanshi to nata yana kallon kwayar idanunta kaman yanda take kallon nashi, murya ciki ciki ta yanda koda wani zaizo wajen bazai iyajinsu ba yace “I’m here to have fun with you, you call my attention and you have all of it now” lumshe idanu Hawwa tayi dan kamshin da bakinshi keyi yau da breath dinshi kaman blackberries da akai mixing da rosted mints and cinnamon, kaman yasa turaren baki, bin dogayen eyelash nata Khaleel yayi da kallo kafin yadan koma baya ahankali jin hakanan heart beat nashi yayi destabilizing yayi knocking kofan batare dayayi magana ba hakan yasa Salman yabudemai kofan ya sauko ahankali yace “ask the gurls to bring her over” yawuce abinshi, Hawwa tabude idanu da sauri tawani taho amman sun rufe kofan tashiga buga kofan da karfi tana kiran “Khaleel, Khaleel, what is wrong with you? Menakeyi anan? Kubudemin kofa nakoma office, open the damn door” gafa security tsaitsaye jikin motan tana bugawa tana ihu amman kota kanta basubi ba, wani tunanine yazo mata da sauri takoma tashiga ciro wayanta daga aljihu but taji wayam ba waya da sauri ta tashi tashiga duba sit din data zauna amman ba wayanta ba alamun wayanta, gashi bata dauko bindiga ba, tasake leko glass na window taga harya wuce wajen wasu gayu irinsa suna gaisawa yakai shisha bakinsa yanasha yana murmushi dake karamai kyau kadan kadan, sai kawai takoma ta zauna taredasa hannu ta buge glass cup daya gamashan wine tayi ihu. “Ahhhhhh! Wannan wani kalan dan iskan yaro ne” glass din yafashe a motan, hannayenta tasa ta dafe kanta trying to calm herself down, taji ana kokarin bude kofan da sauri ta dago kanta wasu basamudayen mata ne guda uku sanye da swimsuit irin bodybuilder girls din nan ne, kaman security ne suma irin bouncers din nan, suna ganinta sukai murmushi sukace “Hi Officer, let’s go Oga yace akawoki” cikeda masifa Hawwa tace “shege kafasa wani cikinku yatabani yaga” babban cikinsu takallesu tace “awwwn isn’t she too cute? Soo angry! Waya batama baby rai” takai hannu zata taba Hawwa, kwasheta Hawwa tayi da kafa ta zube akasa, ta gyara tsayuwa da sauri a motan tai making fist da hannunta kaman mai shirin wrestling babu tsoro kan fuskanta takalli duka matan cus biyu na kasa dayace acikin motan tace “kuzo, kuyi mistake din tabani” shi kanshi Salman da sauran security kallonta suke aranshi yace “wowww, this girl is fun” wacce Hawwa ta kwashe dake kasa tafashe da dariya kafin ta tashi ahankali tana kallon Hawwa tace “let’s go ladies” kawai suka shigo motan suna kokarin kamata Hawwa ta shiga kokawa dasu tana kaimusu good good punches kawai suka dagata chak dan kattai ne su har uku suka fito da ita, Hawwa na ihu tana kokarin kwace kanta daya ta kama mata kafafu, daya ciki, daya hannu suka sata a kafafa kaman sun dauko rake sukai gaba da ita, dudda ga abokananshi that click nashi na guys about 10 da babes nasu awajen amman ko ajikinsu Party abinsu suke. Moh dake kusada Khaleel a zaune yace “kaikuma an ina kasamo yar sanda Lee”? Dasauri Sam yace “itace FAA din Noor?” dan tabe baki Khaleel yayi yana kallon yanda take kokawa dasu yana huro hayaki daga bakinshi daidai an kawo ta gabanshi suka sauketa da sauri Hawwa ta tashi tai wajen Khaleel azuciye daidai zatai kanshi matan suka sha gabanta daya tace “common Baby why are you so Feisty? This party is for you, let’s have some fun” kawai suka shiga zagayeta suna rawa shima Khaleel yatashi daga kujera yadaura hannunshi daya asaman gaban wandonshi yadaga hannunshi daya da pipe din shisha ke ciki yana very classy and iskanci dance Hawwa ta tsaya chak tana kallon Khaleel dake huro hayaki yana rawa, kunnuwanta kaman zasu fashe sabida bass da beat na speakers na DJ. Lumshe idanunta tayi trying to get a grip of her temper before tabude idanunta dasukai ja tace “Khaleeeeel!” Sabida yanda ta zuciya wlh duk karfin speakun wakan muryanta surpassing karan chak ya tsayan da rawan dayakeyi hakanan kawai yaji muryanta har cikin kololuwan kokon ranshi, suma matan chak suka tsayar da rawan su Sam da Moh da sauran mazan ma haka, da sauri DJ ya kashe wakan yana kallon yanda kowa ke kallon Hawwa datai ihu idanunta sunyi jazur tana wani nishi kaman zakanya tana kallon Khaleel kaman zata kashesa shima yana kallonta chak baya ko motsi kawai zuciyansa na bugawa, hannu daya tasa ta watsar da matan dake gabanta tafara tafiya kaman zakanya dake dauke da izza da zuciya tayi gaban Khaleel dab dashi ta tsaya tana kallonshi da wild eyes nata kaman zatai kisan kai tai wani irin ihu da gidan gabaki daya ya dauka. “I don’t work for you nor do I work for your father Ibrahim!” Wlh saida maganan ya amsa agidan sabida yanda muryanta yayi echo, ta daga hannu tai pointing nashi da index finger idanunta na kyalli sunyi jajir tace “don’t ever and ever try to mess with me again cus saina baka tarbiyan da ba’a baka agida ba” tamai wani irin kallo kaman zata katsamai mari sannan azuciye ta juya zata wuce gidan yayi tsit kaman anyi mutuwa tayi kusan 5steps taji an kama left hand nata an rike gam abala’in haukace Hawwa ta juyo tadaga hannunta zata daurama Khaleel mari chak yarike hannun tana kokarin kwace hannun takasa tace “how dare you touch me!” Dan murmushi yayi yay giggling irin dariyan kunyan iskancin nan, kafin yamata wani kallo yace “not just your hand I can’t touch duk inda naga dama ajikinki and nothing will happen” yayi wani dan dariya dayasa yan iskan abokanshi da matayen suka bushe da dariya akahau dariya awajen sunamai tapi, Hawwa tabi kowa da kallo kafin takalleshi tace “Khaleel idan kayi kuskuren taba jikina saina gwada maka nobody touches Hawwa and gets away with it” wani kalan kai hannunta baya yayi ya murde yaturota gabanshi kirjinta yahade da nashi dan kusan tsawonsu daya baifi yafita tsayi da 3 ko 4inches ba, ijiyan zuciya yasauke alalace sabida yanda full chest bata yayi pressing against his, faduwa gaban Hawwa yayi ganin yaron nan fa da gaske dan iska ne bakinta yashiga rawa tafara kiciniya dashi tana komawa baya shikuma yana tahowa, yace “lemme do you a favor and kiss you it will calm this ur anger spirit down” ganin gadan gadan yataho zai manna bakinshi da nata yasa Hawwa ta fizge kanta da karfinta tai baya bata ankara ba tafada pool dan batasan takai pool ba. THIS IS BATTLE BETWEEN EGO AND HONOR LIKE WHO DID POP BOY THINK HE IS! GIVE IT TO HIM HAWWA HOT HOT 🥵 OKAY TELL ME MEKUKESO GAME DA OFFICER HAWWA?🥰❤️ TELL ME MAISA KIKESON HAWWA BY CLICKING ON THIS LINK wa.me/+2347012181461 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 2️⃣1️⃣ FOLLOW MY WATTPAD ACCOUNT AKWAI FREE COMPLETE NOVELS DAYAWA AWAJEN KUSHA KARATU💃 https://www.wattpad.com/user/MSHAKURworld?utm_source=ios&utm_medium=link&utm_content=share_profile&utm_campaign=invitefriends&wp_page=home&wp_uname=MSHAKURworld Nutsewa Hawwa tayi cikin pool din, bata iya ruwa ba, batada wani relationship da ruwa banda sha dakuma wanka, pool din Khaleel ya kalla Hawwa na tasowa sama atsorace tana dukan ruwan da hannunta tamikama Khaleel hannunta tana nishi kaman wacce ke freezing dan ruwan sanyi tabude baki tace “Kha….” Ruwa ya shige bakinta tana kara komawa ciki ruwan, folding hannunshi Khaleel yayi a kirji yana kallonta so duk rashin kunyan nan batada any idea yanda ake swimming, sake tasowa tayi tana nishi kaman zata mutu idanunta sunyi ja ruwa duk ya shiga cikinsu ta mikama Khaleel hannunta eyes nata are telling him to save her gwanin ban tausayi ya tsaya chak yana kallonta, he’s enjoying the way she looks scared and terrified, and helpless, chan takara nitsewa cikin ruwan ganin bata tasoba kusan 4min yasa gabanshi yafadi, da sauri yafada ruwan yayi diving ciki, swimming pool din nada zurfi hango Hawwan yayi tanayin kasa tabude hannuwanta gyalen kanta ya cire, bakin kitson shukunta na lilo idanunta a lumshe, in his entire life banda Noor da akai kidnapping today is the second time yakejin mugun urge to save someone in danger, da sauri yacigaba da swimming towards her, ahankali yakai hannunshi yakama hannunta wani irin shocking yaji da sauri yajawota ahankali yasa kanta a kirjinshi yariketa da kyau, yakai hannunshi daya yasa abanta ya mannata da kirjinshi da kyau hannunshi daya kuma yana swimming up dashi yafito sama yafito da ita ya dauketa chak yahau matakala yafito ya kwantar da ita agefen ruwan hannunshi yakai zai danna cikinta yana kallon fuskanta saikuma ya fasa yadanyi smirking na iskanci, ya kalli Sam yace “Sam take some good shots” cizan lips yayi yace “u are the baddest in this game cousin” yadauki wayansa iphone 16 yace “all set” kawai Khaleel yakai bakinshi dab da nata like idanba kana kusa dasuba bazama kasan ba kiss sukeba yakai hannayenta yadaura a waist nashi. Bude duka baturan riganshi yayi yakama hannuwanta yadaura yakama kaman irin she’s grabbing his shirt dinnan Sam yadau hoton, Khaleel yakai hannu ya daga kanta ya daura kan kirjinshi skin to skin Sam yayi snapping, fuskanta ya kalla saikuma gently yadaura fuskanta kan kumatunshi irin ita tamai kiss din nan akai snapping, kafin yayi murmushi sosai yace “that’s enough ” yatashi hannunshi yadaura kan cikinta dayaji babu komi ya matse kusan sau uku yayi sannan tafara tari yazare hannun nashi kawai yatashi ya tsaya chak yana kallon yanda take tarin da gashin kanta da yanda gashi suka kwanta akan goshinta, kafin tabude idanunta tass tadaurasu cikin nashi, ruwan gashinsa ne ya diga akan fuskanta da sauri ta lumshe idanunta, dan murmushi yayi yace “you can go I will call you tomorrow akan case din” yajuya yawuce abinsa, takai kusan 1min a kwance wajen sannan ta yunkuro ta tashi ahankali tana kallon wajen yanda suka cigaba da party su abinsu DJ yasaki waka, mikewa tsaye tayi ahankali ruwa na diddiga daga jikinta tana kalle kalle kozata gyalenta, hango gyalen tayi acikin ruwa chan tsakiya for the first time taji hawaye na neman zubomata tadaure tahana shi zubowa ta fuzar da iska tajuyo da kanta hangoshi tayi shisha na bakinshi yana rawa ahankali juyawa tayi tafara tafiya ahankali jikinta na rawa rawa ji take kaman akwai ruwa acikinta da wuyanta, ruwa na diddiga daga jikinta har zuwa gate tafito taga su Salman tsaye da blanket a hannunshi da wayanta da sauri yataho wajenta yace “Yallabai yace abaki thi…….” Wani mugun kallo tamai sannan tasa hannunta ta fizge wayanta tawuce, dasauri Salma yace “yace muyi dropping naki agida ki dauki motan ki” ko kallonshi batayiba tafice daga gidan tashiga tafiya jinta take kaman tsirara ba dankwali ga kayan jikinta na tsiyaya Allah yasa unguwanma babu mutane wajen wani bishiya taje ta tsugunna wayanta ta bude tai dialing number Ni’ima wayan na gab da katsewa tace “Best please I will share my location kizo ki daukeni” muryanta Ni’ima taji yasa atsorace tace “what happen to you Hawwa? Why is your voice sounding like that? Are you sick”? Voice nata nadan rawa tace “I will tell you idan kinzo” cikeda damuwa tace “bazan iya zuwaba yau accreditation akema hospital namu but bari nakira Baban Yaseer yazo ya daukeki yana gida send me the location” tana maganan ta katse wayan Hawwa tai sharing lokacin din, tana duke awajen kusan 11min taji anyi horn dasauri tadago kanta Baban Yaseer tagani yana fitowa daga mota da sauri yazo wajen tana kallon yanda har lokacin take diga yace “wat happened to you like this”? Girgizamai kai tayi tama kasa magana tana kokarin mikewa tsaye bishiyan ta dafa tamike kanta akasa, da damuwa yace “Hawwa” juyodakai tayi zata kalleshi sai kuma tai baya zata fadi cus jikinta ya sandare sanyi takeji kodan sabida yanda ta firgita tajita cikin ruwan da bata taba shigaba dawani irin sauri Baban Yaseer yakai hannunshi yakama hannunta yace “Hawwa” tsayar da ita yayi ganin yanda ta kankame jikinta tana shaking yasa da sauri ya saketa ya shiga cire jacket na jikinshi na suit da sauri ya daura tabayanta itama Hawwa da sauri ta kankame jacket din jikinta na rawa asanyaye yace “let’s go” fara tafiya tayi still taji kaman zata fadi da sauri Baban Yaseer yatareta gently yasa hannunshi akafadanta yana kallonta yashiga tafiya da ita tana takawa ahankali har zuwa inda motan nashi yake yabude gaban motan daidai zai sata motan Khaleel yafito daga gidan idanunshi suka sauka kan Hawwa dayaga an karama jacket wani ya dafe kafadanta yana bude mata mota tana kokarin shiga, tsare motan da mutumin da Hawwan yayi da ido, ta shiga ta zauna ahankali shikuma Baban Yaseer ya maida kofan yarufe mata yawuce yabude booth yana addu’a Allah sa akwai something na Ni’ima abayan motan yabata…. Khaleel na kallon motan yace “slow down” rage gudu driver yayi, hannu ya mika batare daya dauke idanunshi daga kallon motan Baban Yaseer ba yace “give me that veil” Dasauri Salman yabashi wani leda mai kyau da wet gyalenta ke ciki karba Khaleel yayi daidai sunzo saitin motansu yace “break” taka burki driver yayi yasa hannunshi ya sauke glass na bayan motan kasa yace “horn aggressively!” danna horn driver yayi da karfin gaske na rashin mutunci yanda Ogansa yace kaman zai cire musu kunne dayasa Baban Yaseer dake neman abu a booth yadago kanshi ya kallesu itama Hawwa ta dago kanta jikinta na rawan sanyi takallo motan dake musu horn din bala’i, ido ta hada da Khaleel dan motan Baban Yaseer ba tinted bace, wani irin kallon zamu sake haduwa yama Hawwa kafin yasa hannunshi yaciro wet gyalen yajefo saman motansu ranshi amasifan bace sannan yace “let’s go” driver yaja glass na motan sama da gangan yasa aka bade Baban Yaseer da kura suka wuce abinsu, rufe booth din baban Yaseer yayi yadawo gaban motan ya kalli gyalen yasa hannu ahankali yadauka yadawo side na Hawwa yabude yana kallonta yace “ba gyalenki bane wannan ba? Me yaranchan suka miki? Meya hadaki dasu?” Yayi maganan ranshi adan bace, yace “What did they do to you? Sune suka saki a ruwa? Basusan you can’t swim ba?” Dan lumshe idanu tayi kafin tabudesu asanyaye tace “swimming pool na fada by mistake basu suka saniba” Tausasa muryanshi yayi yace “what are you even doing anan area private properties ne nan na manya yawanci anan yaransu ke hada parties” ahankali tace “aiki aka turoni” dan shiru yayi yana kallonta ahankali yace “if anybody hurts you, u can always tell me Hawwa? I would be your protective shield, Are you sure you’re fine babu abinda aka miki”? Gyadamai kai tayi tareda sauke kanta cus batason yanda yake kallonta veil daya gani yabata ta amsa yarufe kofan yadawo yatada motan ya kunna heater sannan yaja motan bini bini yana kallonta chan yace “motan kifa”? “Yana chan gidansu gobe zan tura colleagues dina su daukomin” gyadamata kai yayi agaban wani shago yayi parking ya shiga coffee yasaya mata me zafi da abinci yafito side nata yabude ya ijiye mata yana bata coffee karba tayi tace “thank you” maida kofan yayi yadawo yashiga yatada motan yasake parking awani shago yasai hijabi yadawo yazauna yabata yace “put this on kafin Baba or yan anguwan nan naku afara surutu kin dawo ba hijabi” gyadamai kai tayi ahankali tace “thank you” har gaban gidansu yayi parking yau Baba baya kofar gida bude motan tayi ahankali tace “thank you Baban Yaseer” harta yunkura zata fita softly yace “Hauwa’u” ahankali tajuyo ta kalleshi hada ido sukayi dasauri ta dauke kanta, dan fuzar da ijiyan zuciya yayi kaman abu na damunshi murya chan kasa yace “promise me you will take care of yourself” dan murmushi kadan tayi tace “tom” tasake yunkurawa zata fita asanyaye yace “if something happens to you bansan yaya rayuwana zata kasance ba!” Da bala’in sauri Hawwa ta dago idanunta ta kalleshi, gyadamata kai yayi yace “Ni’ima will be devastated and duk abinda yasami Ni’ima nizai taba ko”? Murmushi tayi tace “hakane, thank you Baban Yaseer a gaida Yaseer and Yasmeen, saida safe” gyadamata kai yayi tafita zata maida kofan tarufe yace “Hawwa” dadan sauri ta kalleshi kaman akwai magana abakinshi ganin kaman tana kokarin gane abu yasa yace “if you need anything tell me or your friend kinji” gyadamai kai tayi tana dauke kai tajuya zata wuce yace “Hawwa” sake juyowa tayi dadan sauri akuma rude murmushi yamata mai kawata fuska yace “hijabin nan yamiki kyau”wani irin bambaram maganan yamata a kunne hakan yasa kawai tajuya da sauri ta shiga gidansu. [9/18, 7:39 AM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 2️⃣2️⃣ LUKUKU GENERAL ENTERPRISE gidan spices kenan da abubuwa daban daban, babu kalan spices din da basuda shi, tundagakan su ginger, garlic, tea different kind da sauransu, this is tasted and trusted brand, chat them up kisai spices now!!!!! wa.me/+2348095660030 Babu kowa a tsakar gidan hakan yasa tawuce dakinta tasa hannunta a aljihu taciro key motarta dake wandonta key dakinta dake jiki tasa tabude dakinta ta shiga ciki ta ciccire kayan jikinta tanemi wasu kaya harda rigan sanyi ta saka ta kwaso kayan tafito tasasu a bucket anjima idan tarage jin sanyi zata wanke su yunwa takeji sosai abincin da Baban Yaseer yasaya mata ta faraci tadauki wayanta tana daddannawa har zuwa magrib tafito tai alwala tashiga tai salla tana zaune tana zikiri kaman daga sama taji muryan Baba na kiranta kaman zai daga gidan ransa abace tafito, cikin fada sosai yace “wato yanzu kin kawo matsayi kin isa sabida kinga kece ke bada abincin da akeci agidan sai yanda kikeso zakiyi, bakiji ina kiranki bane?” Baba fa ya iya masifa sometimes itama takanga kaman zafin Baba ta dauko baki tabude zatai magana yadaga mata hannu alamun tai shiru ya nunata da hannu yace “Hawwa yanzu nizan kawomiki abu sabida tsabagen isa da son nunamini ni ba kowane arayuwanki ba ban isa dake ba tunda bani bakici bani baki sha banda kafafu kece ke nema ki bamu, Hauwa nizan kawo mutumi ki aika amai dukan jina jina”? Masifan da Baba yakeyi yana magana da sauri yasa bama ta gane me Baba ke fadaba hakan yasa tace “Baba maganan wa kake haka?” “Maganan uwaki nake!” Ya zubamata ashar yana kumfan baki, yace “bakida mashinshini shekaranki talatin agidana nayi shiga nayi fita na nemo miki Alai Kabiru kinsa yaran aikinku sunje sunmai jina jina daga asibiti nake yanzu” faduwa gaban Hawwa yayi sosai yanzu su Hayatu dukan Alhaji Kabiru sukayi? No anya? There’s no way zasu dakeshi she knows her team, yanda tai shiru hakan ba karamin batama Baba rai yayi ba yanuna kanshi yace “Hauwa nike miki magana kika tsaya kina kallona ba uppan eh”? Umma tace “to kai waye banda abinka Malam, gaka ga ita kadan kagani ai” kallonta Hawwa tayi saikuma takalli Baba da idanunshi sukai jajir yana kallonta ahankali tace “Baba kayakuri nayi kuskure aika su Hayatu danayi su tsoratasa amman na tabbata basu tabasa ba Baba karya yayimaka” Baba namata wani kallo yace “nafito daga asibiti yanzu ni da Malam Sama’ila kice karya yamini”? Gyadama Baba kai tayi kafin ahankali tace “Baba kayakuri banason na batamaka rai yasa nakasa fadamaka, banason Alhaji Kabiru, ni bazan iya aurenshi ba bazan iya zama dashi ba saisa nasa su tsoratashi sabida yarabu dani”ihu Baba yayi yace “so kike na ninke hannu ina kallonki kikai shekara hamsin agidana baki aure ba? Me kike nema ajikin da namiji da Alhaji Kabiru baidashi? Bakimaji dadi kinsameshi ba keda kikai kwantai agida” lumshe idanu Hawwa tayi maganan Baba na mata zafi azuciya, Baba yayi ihu da kusan duka yan anguwan na jiyosu yace “nagaji da zamanki agidan nan nagaji Hawwa ki tattara ki barmin gıdana idan kinsan baki shirya aure ba gwara nasan eh zaman kanki kike da ki zaunamin agida ahaka” bude idanu Hawwa tayi takalli Baba idanunta sunyi ja ahankali tace “Baba ni kake kora daga gida?” Azuciye Baba yace “Abinda kikeso kenan tuntuni ban barkiba yanzu nabaki dama kije kiyi zaman kanki” hawaye masu dumi suka zubomata dasauri tashare su takalli Baba tace “Baba tunda nataso arayuwana bantaba nayi wani abin kunya dazai jamaka abin magana agariba, nakare mutunci na, nayi karatu nadage nazama wani abu sabida na taimakama mahaifina, na dauke maka duk wani wahala da tunani dazakayi da damuwa, Baba kadauka banson aure ne? Kadauka ban gaji da maganganun dakakemin kullum ba? But ya zanyi banda mai sona banda mai nemana titi kakeso naje natare hanya nace sai anzo an aureni dole eh Baba? Yakakeso nayi da raina Baba? Umma ta tasani agaba, kaima haka, yan anguwa haka ina zansa kaina naji dadi Baba yakakeso nayi da raina? Banda me aurena” Baba yace “karya kike Malam Kabiru dakikasa aka dakeshi fa? Shibamai son aurenki bane”? Hawaye Hawwa ta goge tace “bana sonshi bazan aureshi ba” cikin fushi Baba yace “nikuma idan bazaki aureshi ba ki tattara kibarmin gidana nasan banda y’a Hauwa nahuta” Hauwa zatai magana Baba yace “fita kibarmin gida” kallon Baba Hawwa tayi sai kawai ta share hawaye ta tajuya tana huci sosai takoma dakinta, tanada zuciya fa babban akwatinta ta sauko dashi kasa tabude sip tashiga kwashe kayanta tana zubawa ciki tana goge hawaye masu zafi da bayan hannunta taje gaban madubi ta kwashe kayan shafanta tasa tahade akwatin ta rufe taduki wuyanta tasa ajakan goyon ayanta tafito tanajan jakan da karfi Umma ranta kaman an wanke da ruwan zamzam ta taho da sauri tace “au da gaske Hawwa tafiya zakiyi eh? Bazaki bama Babanki hakuri ba ki yarda zaki auri wanda yakeso ki aura ba? Tafiya zakiyi yanzu da daddaren nan” ihu Hawwa tayi. “Tashin mini daga gaba Umma!” Dasauri Umma ta tashi ko kallonsu Hawwa batayiba taja akwatinta tafito waje ga mutane a kofar gidansu ko kallonsu batayiba tadinga jan akwatin tana tafiya ranta yayi masifan baci, wlh da za’a tareta ace ina zataje batasani ba kawai dai tasan bazata taba zuwa gidan Ni’ima ba, batason tana burdening Ni’ima da problem nata, tana fitowa ta tare keke tashiga ciki tama rasa mema zata gayama keken inama motanta na tareda ita, samin kanta tayi da gayama keken yakaita layinsu Excellency tun kafin su shiga wajajen aka taresu ahankali ta kalli keken tace “dan Allah kajirani anan zan biyaka inason na shiga gidan nan nadauko motana ne” da dan saurinsa yace “kai Hajiya, da akwai inda zani gaskiya bazan iya jiranki ba” gyadamai kai tayi tace “ba matsala nawa zan baka”? “Dubu biyu” kirga kudin tayi ta bashi yatayata sauko da akwatin security dake maingate din yace “Hajiya daga ina kekuma? Wakikazo nema anan”? ID card nata ta nunamai tace “I’m officer Hawwa, dazu i came for work nabar motana anan” gyadamata kai yayi yace “hold on” tana tsaye awajen yawuce yashiga office nasu yana waya kusan 10mins tana tsaye sannan yafito yace “kibar akwatin ki anan u can go inside” gyadamai kai tayi tawuce ciki, almost kowani gate taje sai an tareta haka dai at last tashiga compound din ga ma’aikata babu wanda yace mata wani abu tawuce wajen motarta tana sauke jakanta na baya tana ciro car key dinta hakanan taji ajikinta ana kallonta samin kanta tayi da dago kanta sama Khaleel ta hango tsayi a balcony dakinshi asaman bene yana huro hayaki daga bakinshi ga wata ta rungumeshi da bataga fuskanta ba dan macen ta bata baya. Chak Hawwa ta tsaya tanamai kallon kaman tazo wajen ta kasheshi tana tuna abinda yamata dazu, shima haka comfortably yake kallonta bayako kyafta idanu yana zukan shisha daya daga cikin matayen sa da aka kawomai yau na shafashi tana manmannamai kiss ajiki tana sanye da arnen kayan bacci abinda yakirata kawai tamai kenan he just want mace ta matse shi, faduwa gaban Hawwa tayi ganin macen na mannamai kiss a wuya da sauri ta daukekai jikinta na wani iri tawuce wajen motanta tabude kawai ta shiga taja motan tafito daga parking space saikuma ta tsaya ta sauke glass na motan tareda dan leko da kanta ta kallo saman still kallonta Khaleel yake kur yana busa hayaki da yatsu Hawwa tamai alamun f*ck you sannan takoma cikin motan taja motan tai gaba abinta, hakanan Khaleel yasami kanshi da dan sakin murmushi kadan, the first ever gurl datamai f*ck u aduniya, yarda pipe na shishan yayi kawai yajuya yarinyar yasa ta rike glass na benen wajen, yaja zip din wandonshi kawai yaciro abin ya caka mata babu tsoro ko kunyan ma’aikatan su ko yan aikinsu dudda suna sama ana ganin fuskokinsu da movement nasu bai damuba, yafara yi yanadan murmushi yana kallon gate har saida yadaina ganin motanta yana nishi sama sama yana dan sumbatu about 20min yayi sannan yatureta tafadi awajen tajuyo tana kallonshi maida dick dinshi yayi cikin wandon yaja zip sama sannan yajuya yawuce ciki abinshi yafada gado sai bacci. [9/18, 7:39 AM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 2️⃣3️⃣ FOLLOW MY ACCOUNT ON AREWABOOKS GUYS BANDA FOLLOWERS AWAJEN💔😭 IDAN LINK DIN BAIYIBA KU SHIGA AREWABOOKS KUYI SEARCHING SUNANA MSHAKUR ZAKU GANNI SAI KUYI FOLLOWING THANK YOU❤️ GARGADAN SO:: https://arewabooks.com/book?id=66e1430aa85339246a463225 Tana fita ta tsaya ta dauki box ta loda a boot sannan taja motan tana danna waya ta turama DIG message kan bazata iya zuwa aiki gobe ba, tunda dama gobe Friday zataje zaria wajen Sister Mom dinta batada lafiya, baidauki lokaci ba yace permission granted, agidan mai ta tsaya ta cika motanta kawai tafada titi da daddaren nan tayi zaria daga Abuja. Wasa wasa fa Hawwa ta tafi, da farko Baba ya dauka zai iya daurewa amman ya kasa wayanshi yadaga yashiga neman number Baban Yaseer, da kyar ya gane number yayi dialing, Baban Yaseer na zaune a falo yana aiki da system dinshi Ni’ima na gefenshi tana kallo a Zee world su Yaseer kuma na wasa da IPad dinsu wayanshi yahau ringing kallon wayan yayi ganin Baba yasa yakalli Ni’ima da hankalinta ke tv yace “Baba is calling me wife” dan faduwa gabanta yayi cus ba kasafai Baba ke kiran Aliyu ba, katse wayan yayi yakira Baba da kanshi Baba yadaga yana gaishesa ma bai tsaya ya amsa ba yace “Aliyuu unnn nace ba mutuniyan taku na wajenku ne”? Yana kallon Ni’ima yace “Baba meke faruwa?” Cus baiso yace “eh ko a’a batare dayasan abinda ke faruwa ba” ahankali Ni’ima tace “sa wayan a speaker” wayan yasa a speaker yace “Baba wani abu ya faru ne?” Da dan damuwa kan muryan Baba yace “eh to kusan hakan, daman na sanar da aminina Malam Sama’ila cewa yadan sakamin sanarwa ina nemawa Hawwa miji, kowa yafito yanuna yanaso zan bayar” haderai tamau Baban Yaseer yayi Baba yashiga bada labarin har karshe, hannun Ni’ima har rawa yake ta shiga kiran Hawwa amman bata dagawa, Baba yace “kawai so nake naji inda take hankalina ya kwanta amman dai inhar bata yarda da auren Alhaji Kabiru ba kam saidai tabar gidan nawa tayi zaman kanta” adan fusace Baban Yaseer yace “Baba wai mesa kake haka? Idan kaje ka jefa Hawwa cikin wani hali fa? Ita yarinya ce dazaka mata dolen dole saita auri wanda kakeso Baba, bazaka bata dama ta kawo wanda takeso ba, Baba an gayamaka batada mai sonta ne”? Ranshi ya bala’in bacci harya nuna akan fuskanshi yakalli Ni’ima dake kallonshi still tana dialing number Hawwa yace “did she answer your call wife? I need to know inda take” daga ta dayan bangaren yace “saida safe Baba bata gidanmu zamu gwada kiranta idan mun gano intda take zamu sanar da kai” ya katse wayan ya ijiye laptop yatashi da dan zafi yasa hannu ya karbi wayan Ni’ima yayi dialing number nata da kanshi Ni’ima na kallonshi luckily Hawwa tadauka tace “Best ina driving ne, I know Baba ya kiraki don’t tell me anything” dasauri Ni’ima ta tashi takarbi wayan tace “naji I don’t want you to tell me anything and nima I will not tell u anything Hawwa, but just tell me kina Ina yanzu naji kina hanya, ina zaki”? Shiru tayi kaman bazatai magana ba tace “wajen Ammi zani a zaria” faduwa sosai gaban Ni’ima yayi tace “Hawwa going to zaria da daddaren nan ke kadai a mota are you okay? Kin manta yanda ake kidnapping ne a hanyan” ahankali Hawwa tace “I will be fine karki damu” cikeda damuwa Ni’ima tace “Hawwa why can’t you come to me eh kika kama kik……” key mota dataga Baban Yaseer yadauka yayi kofa yasa dasauri tazare wayan daga kunnenta ta katse tace “Baby ina zaka”? Slippers yashiga sawa yace “zaria” tahowa wajen tayi dasauri tace “zaria this night”? “if anything happens to Hawwa wani abu zai iya samuna!” Yafadi da karfi dayasa chak Ni’ima ta tsaya shima ya tsaya yana kallonta jin abinda yafito daga bakinshi saikuma yadan dafe kanshi yace “just stay with the kids, text me her aunt home address” yana maganan yafice tana tsaye awajen taji ana budemai gate, hannunta da aka rike yasa tai firgigit tajuyo tab dinta Yasmeen tabata tace “Mommy I want to sleep” dan murmushi ta kakalo ta mata ta kalli Yaseer ma tace “okay muje ku kwanta” kama hannunsu tayi tawuce dakinsu dasu bayi ya kaisu sukai fitsari sannan tahau gado dasu tace “addu’an bacci” addu’a sukayi taja bargo ta rufesu tana kashe musu wuta ta rungume su, wasu hot tears taji sunabin kuncinta hannu takai ta share amman sun kasa daina fitowa jin alamun sunyi bacci yasa ta tashi tafito daga dakin tazo falon ta zauna tana kallon system nashi very important aiki yake da Oganshi yasashi yayi yaturomai by 11 na daren nan, gashi yanzu 11 saura, zama tayi tasake fuzar da ijiyan zuciya sannan tadauki wayan nata hannu tasa ta goge fuskanta tass sannan ta shiga turamai address din, kafin tai dialing number Hawwa amman harya katse bata dagaba message ta shiga ta turamata. “Be safe Hawwa, I’m worried about you, Allah tsare hanya” kusan 2min saiga reply na Hawwa tace “I know you are worried, don’t be nakai zan kiraki, love you Best” love you best din takalla sai taji wasu hawaye masu zafi sun sake zubomata tashi kawai tayi tafada dakinta iPad dinshi dake saman drawer side nashi na bed ta kalla yawanci yana daukanshi da daddare yadanyi karence karance, samin kanta tayi da dauka, hoton family portrait nasune ne as wall paper, tadade tana kallon Baban Yaseer a hoton sannan tai kokarin duba wayan taga password shiru tayi tana tunani sai kawai tasaka birthday na su Yaseer taga yabude tashiga cikin wayan, tana dube dube chan ta shiga gallery wayan, hotunan Hawwa taci karo dasu a gallery, dasauri ta shiga ciki hotunan duka na wayanta ne wanda ko Hawwa batadasu dan ita ke snapping nata, tun hotunan su na primary and secondary school, da hotunan datake mata occasionally, da hotuna datama Hawwa adakinta tana sanye da rigan bacci mai kyau ga boobs nata da sukai showing dasauri takai hannu tai deleting wannan, saikuma hotunan datagani wayanda Hawwa nafitowa daga gidansu da hotunanta in different places kaman stalking dinta ma yake yana bibiyanta batare data sani bama ita Hawwan, ganin zuciyanta zai buga yasa tashiga marking pictures din tai deleting everything ta maida iPad din ta ijiye tana sauke ijiyan zuciya saikuma tafashe da kuka sosai na tausayin kanta. Sosai Hawwa ke gudu akan titi da daddaren nan zuciyanta gabaki daya yazo mata wuya, bini bini take goge hawaye, she can’t even explain d kind of pain datake ciki today has been a bad day for her, daidai ta shigo kaduna around 12 tayanta ya faci gangarawa gefen hanya tayi kawai tai parking tadaura hannayenta asaman fuskanta tafashe da kuka sosai tace “Ya Allah maisa ban sami mijiba? Nayi imani da kaddara mai kyau da mara kyau, I accept whatever you choose for me Ya Allah, ina salla, ina azumi, ina nafilfilu, ina karatun Al Qur’ani, bantaba fasikanci ba, bantaba shan giya ko wani abu na maye ba, inama iyayena biyayi, ina taimakon mutane, daidai gwargwado ina bautamaka Allah” cikin murya mai rauni sosai tace “Ya Allah kaji tausayina kaji Ya Allah, Ya Allah kabani mijina nima, Ya Allah ka kawomin mijina nima, Ya Allah ka aurar dani da gaggawa banson yanda hankalin Babana yake atashe sabida ni, nazaman mishi abin kunya, dani ake kwatancen shi, Ya Allah ka tausaya mini kaji” tafashe da kuka sosai she missed mamanta she missed her, kusan 1hr ita kadai a motan nan babu tsoro ko fargaba aranta koma yatakama takama din kawai, idanunta a lumshe bawai bacci takeba but jikinta duk ya saki taji ana bubbuga marfin motanta “Hawwa Hawwa, Hawwa talk to me, Hawwa” kaman ana kiranta daga nesa hakan yasa tadan bude idanunta kadan, ganin hasken flash na haskota yasa gently tajuyo da rinannun idanunta ta kallo glass na motan shima ganin haka yasa Baban Yaseer ya haska mata fuskanshi sabida taga shine, wani irin kafeshi da idanu Hawwa tayi batun yauba taga soyayyanta a idanun Baban Yaseer but koda mistake bata taba saran zamata bashi chance ba saisa bata cika zuwa gidansu ba saidai ta sami kawarta awajen aiki kosuyi outing tare, She will never ever betray her friend koda baban Yaseer ne d last man aduniya, but yau for the first time ganinshi cikin tsakiyan daren nan yazo yabi wannan hanyan tundaga Abuja yazo nemanta bayan he came to her rescue earlier today yasa ta tsareshi da idanu tana tambayan zuciyanta could Baban Yaseer be the man she just finished asking God for? Is Allah testing her? Mijin best friend dinta? She rather hakura da auren gabaki daya aduniya tayi alahira, sosai take kallonshi hankalinshi amugun tashe yake buga kofan ganin yanda take kallonshi yana Hawwa open, kusan 2min tadauka tana kallonshi kafin gently ta danna lock motan yayi unlocking kanshi yabude motan da sauri yaduko yana kawo fuskanshi daidai nata cikeda tsantsan so da kulawa da damuwa yace “Hauwa’u! Are you okay?” Tsare shi da idanu tayi sai kawai hawaye ya gangaro daga idanunta dasauri yashiga ciro handky daga aljihunshi jikinsa har rawa yake yace “don’t cry and don’t be afraid I’m right here, Aliyu is here”. [9/18, 5:03 PM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 2️⃣4️⃣ LUKUKU GENERAL ENTERPRISE gidan spices kenan da abubuwa daban daban, babu kalan spices din da basuda shi, tundagakan su ginger, garlic, tea different kind da sauransu, this is tasted and trusted brand, chat them up kisai spices now!!!!! wa.me/+2348095660030 EPISODE 2️⃣4️⃣ Kawai tausayi taji tabama kanta saisa takasa rike hawayen dan tana cikin jarabawan rayuwa, she’s 30 batai aure ba babu miji, kowa is pressuring her, her biggest support, her biggest fan is her best friend Ni’ima da tun suna yara suke tare, kawancen amana da iyayensu sun zama daya ma, she’s not a small girl when she sees love she knows love, wani irin kaddarane wannan? Baban Yaseer can never be her amsa nooo please Ya Allah not my best friend’s husband, ganin hawaye yakasa tsayawa daga idanunta asanyaye Aliyu yace “I’m here for you, I will forever be right here! Ina taredake Hawwa in good times and bad times, dare da rana, I’m right here” ahankali yadaura hanky kan fuskanta wani sanyi taji dayasa ta lumshe idanunta da sauri takai hannunta i ta karbi handky tana goge fuskanta, tadanja majina dadan ragowan karfin zuciya tace “maisa kabiyoni Baban Yaseer? Nace kabiyoni ne must u follow me everywhere? Must you get involved in my issues? An gayamaka I can’t take care of myself ne ko I need your protection”? Ataushashe yana kallonta ganin ranta abace, cikida zazzafan kauna yace “sabida bazan taba iya bacci ba bayan nasan kina irin wannan hanyan, I care for you” ahankali Hawwa tace “wat if something happens to you”? Asanyaye yace “I don’t care koma menene yasameni I just wanna keep u safe” abu tahadiye a wuyanta sai kawai ta juyo ta yunkuro tace “I need to change my tire, spare tire na booth” matsamata yayi tafito tai booth yabi bayanta tana bude booth din takai hannunta zata dauki tayan yarigata dauka yace “let’s go muje motana ki zauna” tsayawa tayi tana kallonshi, “muje dan Allah Hawwa dare ne mu kadai a titi” batai musu ba yayi wajen motanshi da ita yabude mata gaba ta shiga ta zauna ya maida yarufe sannan yadawo booth nata yaciro supanu yaje gaban motan yana kwance tayan dayay less, sosai Hawwa take kallonshi kaman yauta fara ganinshi abubuwa da dama suna yawo aranta, tana zaune awajen saiga yan sanda sunzo wajen fitowa tayi ta nuna musu ID card dinta tayasu gyara tayan sukayi, suna gamawa Baban Yaseer yabar musu motanshi yabasu kudi su tsaremai sannan yashiga na Hawwa, hakan yasa ta zagayo ta zauna ya kunna motan yaja waje tajuyar da kanta tana kallo ahankali yace “do you think is right kije kidan Anty ki middle of the night? Kodai idan mukaje zaria namiki booking hotel, idan gari yawaye saikije”? Tana kallon waje batare data juyoba tace “zan iya zuwa wajen Ammi na anytime anyday” gyadamata kai yayi bai sake magana kusan 30min sai chan yace “Hawwa it’s okay not to be okay” lumshe idanu tayi tabude anatse yace “you got this! Karki bari kalaman Baba natabaki, karki karaya, I hate seeing you like this” yadan kalleta yanda take kallon waje yace “kinji” gyadamai kai tayi daganan basu sake magana ba harsukakai zaria, nunamai hanya tadingayi har zuwa wani gida a wani anguwa mai dan kyau da mutunci, saukowa tayi ta zagayo tadan kalli Baban Yaseer dake kallonta tace “dan bani car key” zare key motan yayi yabata yana kallonta, a gate tasaka wani key dake jikin motan tabude kofan tashiga ciki tana sallama tsakar gida ne mai fadin gaske, tourchlight taga an haskewa taji muryan yan dattijuwa na “waye awajen gate din nan” ana bude kofa da gudu Hawwa tai wajen kofa matan na bude kofa dadan charbi a hannu Hawwa ta rungumeta da karfi tace “Ammiiii na” ririketa matan tayi tace “Hasbunallahu wa ni’imal wakeelu Hawwa kece da daddaren nan, ke tashi kiga na ganki lafiya Hawwa” tadago Hawwa daga jikinta murmushi Hawwa tayi tace “Ammi baban Naseer na waje bani key gate na bude ya shigo da mota saiya dan zauna zuwa safiya yakoma Abuja” wani dan kallo Ammi tamata tace “Baban Yaseer kuma? Aliyun Ni’ima”? Gyadamata kai Hawwa tayi Ammi tabata key fita tayi Ammi itama tafito tana haskawa bude gate din Hawwa tayi yashigo da motan ta maida gate din tarufe Ammi tace “maraba da Baban Yaseer, sannunku sauko sauko” Saukowa yayi kanshi akasa cikeda kunya yace “Ammi mun sameku lpy” cikeda fara’a tace “Alhamdulillah ina jikokina? Da y’ata Ni’ima hope duk suna lpy”? Akunyace ya gyadamata kai yace “Alhamdulillah” murmushi tayi tace “muje nakaika side din su Baffa ka kwanta bazakabi hanya da tsakar daren nan ba sai idan Allah ya kaimu da safe akawo maka abinci ne”? Dasauri yace “a’a Ammi dare nayi bana iya kara cin abinci” satan kallon Hawwa yayi dake gefen Ammi tana wasa da hannunta yamika mata car key ta yace “take” dan dagokai tayi kafin tasa hannu ta karba Ammi tace “muje” suka wuce suna hira itakuma tawuce wajen motar ta booth taciro akwatinta ta gu huri ta shiga dashi ciki, bayin Ammi tafada tana cikin wanka Ammi tashigo tasami waje ta zauna yanda ta ganta haka tasan dawani abu. Towel din Ammi ta dauro tafito Ammi ta kalleta tace “zonan Jidda” kayan shafanta tadauka tazo kusada Ammi ta zauna tana bata cream dinta a hannu Ammi ta karba tana sauke ijiyan zuciya tace “meya faru?” Dan shiru tayi sabida kawai taji komi yadawo mata sabo, hannunta Ammi takama tana shafa mata mai kafin takalleta strictly tace “ya akayi kike tare da mijin kawarki at this type of time and day Hauwa’u”? Baki tabude zatai magana saikuma tadan sauke ijiyan zuciya Ammi tace “speak” anatse tace “Ammi wlh I don’t know cus ni ko kiran Ni’ima ma banyi da abun yafaru ba, probably Baba ne yakirasu to check ko ina gidansu, saita kirani daga gayamata ina hanya zanzo wajenki hala to shine ta turoshi” Ammi na kallonta ta sauke ijiyan zuciya tace “Hawwa babu wani naki dabaisan relationship dinki da Ni’ima ba, yarinyar nan kawar amana ce, yanda kika daukeni haka tadaukeni, don’t ruin friendship naku under no circumstances, you know maganan danake” gyadamata kai Hawwa tayi tace “nasani Ammi” saikuma ya tashi daga gadon ahankali zuwa akwatin nata tadauki dogon riga na bacci tasaka ta zare zanin wankan ta shanya ta dawo gadon tahau ta daura kanta kan cinyan Ammi tareda sauke ijiyan zuciya tabude watsapp tama Ni’ima chat “Just got to Ammi’s place, Ni’ima why did you send Baban Yaseer? Why” tura chat din tayi taga yayi layi biyu alamun datan ta a kunne amman ba’a budeba jira tayi ta amsata but shiru ijiye wayan tayi ahankali tana lumshe ido kafin kaceme bacci yayi awon gaba da ita dan tagaji yau. Yanda bacci ya shigeta yasa Ammi bata tadataba ta shiga dakin yammatan ta su biyu Amina da Ramla ta tadasu don salla itama tayi sannan tasa suka shiga kitchen cus taji Baban Yaseer yafice salla. Wuraren 7 yashigo gidan a tsakar gida yaga Ammi tareda Ramla datake gwadama yanda ake buga kosai sun hada gawayi dan basu soya kosai a gas, ganinshi yasa Ramla tace “ina kwana Baban Yaseer” murmushi yamata yace “lpy lau” yace “ina kwana Ammi” murmushi tamai tace “an tashi lpy sannu da kokari fa Aliyu, Allah ya maka albarka, bari yanzun nan zan kawoma kosai nariga an dama kamu saina kawoma kayi karo kafin kashiga hanya” girgixakai yayi yace “no Ammi bazanyi kari ba bana kari da wuri yan sanda na barma motana chan hanyan kaduna dole nafita yanzu Ammi” yayi maganan yana ciro kudi daga aljihunsa daya samo a ATM fitan nan nasa a kujeran tsakar gida dake gefen Ammi ya ijiye kudin yace “aba Hawwa idan ta tashi, wannan kuma aba su mai girki” cus baisan sunan Ramla ba, hade fuska Ammi tayi tace “kaga dauki kudaden nan karna saba maka Baban Yaseer” dasauri yajuya yayi gate yace “Ammi nagode” yafice dasauri dudda har ranshi yaso yaga Hawwa kuma sarai ta tashi tun dazu har salla ma tayi kawai bataso ta ganshi ne kawai yasa bata fitoba, tanajin fitanshi tafito falo Amina dake gyaran falo na ganinta tai ihu sosai “Ramla Ya Hawwa ta tashi” tawani zo dagudu tai tsalle tafada jikinta Hawwa tai dariya sosai Ramla tasaki kosan datake ta rugo dakin aguje itama tai tsalle kawai Hawwa tai kasa suna kanta, Ammi ta shigo dakin ta kwadamusu duka abaya tace “Oya ku dagamin ita bance ku karyamin diya ba” kankamesu Hawwa tayi tace “Ammi I missed my babies” hararansu Ammi tayi tawucewarta tafito tashiga soya kosan da kanta tunda taga shirme suke Hawwa tafito tareda su tana Ammi wai ina su Hamza da Ahmadu? “Hamza na school, Ahmadu yace anjima zaizo da matarsa su gaidake, Baffan ku na dayan gidan sai gobe zai dawo nan amman hala anjima ki gansa” murmushi tayi ta karbi kosan tana soyawa su Ramla nabata labari she looks so happy Ammi tayi murmushi ganin ayanda idanunta sukadan kumbura jiya sabida kuka sun sauka sosai yanzu kaman batayiba. Wuraren 12 Ni’ima taji ana bude gate, tunda tasan Hawwa bata taba taga miss call na Hawwa taki kiranta back ba sai yau, nor tai replying message nata, jiya tamata message shiru, da safen nan takirata sau biyu ba amsa sai tamata magana tace “call me idan kin dawo daga hospital Best, su Ramla nata tambayanki”. Jin ana bude gate yasa ta tashi dagakan kujeran tawuce da sauri tashiga kitchen, ita kadaine agidan su Yaseer na school sai though 1 suke tashi on Friday, sallama taji yayo yashigo abu kawai taji yatokare mata zuciya tama kasa amsa sallaman, kofan bedroom nasu taji yabude ya shiga sannan tasauke ijiyan zuciya tashiga fito da flasks da plates tana ijiyewa a dinning tazauna a dinning din saikuma chan tamike tawuce bedroom din nasu ta zauna bakin gado tanajin karan zubam ruwa ba’a wani jimaba yafito daure da towel a waist yadan kalleta hada idanu sukayi tana kallonshi kaman yau tafara ganinshi dauke kai yayi da sauri yawuce wajen wardrobe nasu yace “wife ya gida? Su Yaseer basu dawo daga school ba”? Tana kallonshi kaman gunki tace “basu dawo ba tukunna” gyadamata kai yayi ya tsaya gaban mirror yadau mai yana shafawa yakasa wani maganan, kalulu ta hadiye a wuya tadan bude bakinta kadan saikuma tarufe sai chan kuma tace “ka kuwa sanar da Hawwa kana sonta?!” Dum! Haka maganan yadaki kunnenshi man daya diba zaikai jikinshi yashafa kasa shafawa yayi yajuyo yakalleta suka hada ido yace “wace irin magana haka kikeyi Ni’ima”? Mikewa tayi a fusace ta nunashi da hannu tace “don’t you dare lie to me, nasan son Hawwa kawata kake why are you hiding it? Eh maisa kake boyewa bayan ka kamu da mugun sonta” hade giran sama dana kasa yayi yadan dafe kanshi yace “kinsan mene? I don’t want your drama this afternoon I had a long journey I just want to sleep peacefully, dan Allah ki kyaleni I don’t know wat you are talking about” yajuya zai wuce yanda abu kecin zuciyan Ni’ima batasan sanda tai ihu ba tace “Namiji munafuki, namiji mara amana, namiji butulu! Aliyu I know everything! I know about hotunan Hawwa dake wayana da duk ka sace suna wayanka, I know kana stalking friend dina kana biye biyenta kana mata hotuna without her knowledge, how dare you kana karyata cewa sonta kake don’t be a coward, kaji be a man for once mayaudari kawai” “Ni’eematullah!” Baban Yaseer yakirata azafafe idanunshi sun kada sunyi ja, yace “yes yes yes I love Hawwa! Yes inason kawarki! Yes I love your best friend Ni’ima and so what!?” Hannu Ni’ima takai tadaura kan bakinta tana kallonshi completely heart broken hawaye masu jarababben zafi na saukowa daga idanunta, yace “do you think I’m happy with the fact that I’ve fallen in love with your friend? Kin dauka choice dina ne? Kokin dauka son Hawwa ya tambayi izinina? Why are you insulting me calling me names mena miki? Tayaya na yaudareki? Kinga na sanar da ita ina sonta ne? Ko kinga nayi wani abu ne? I love Hawwa yes and I also love you! Sabida I don’t wanna hurt you saisa all this years ban auri Hawwa ba, I can’t bring kaina into to hurting u that much, nasan yanda zakiji, I know wat kishi is! Yes I love Hawwa, and I also love Ni’ima, nima I don’t know mesa Allah zai dauramin soyayyan kawaye biyu kuma best friends, I know this same reaction kikeyi maybe na gayama Hawwa ina sonta zatamin more than yours, so just let me be, ban miki komiba ban yaudareki ba, and bance zan auri Hawwa ba cus nasan bazata yardaba, but all I know is harna mutu bazan taba daina son Hawwa ba, son danake mata yawuce tunani na, when it comes to Hawwa banmasan me nakeyi ba, I just want her to always be happy, I want to protect her, and always be there for her and make her happy, that’s just it” yayi maganan yana komawa wardrobe yadauki kayan dazaisa yafice daga dakin, Ni’ima tafashe da kuka bana wasaba gwanin ban tausayi tana zubewa akasan dakin……. TOH JAMA’A IMAGINE MIJINKI NA SON BEST FRIEND DINKI, YAYA ZAKIJI??? HOW WOULD YOU HANDLE THE SITUATION??? KAI YAYA ZAKIYI NE???? IDAN KECE NI’IMA MEZAKAYI KO YAYA ZAKIYI DA HAWWA??? THINK AND TELL ME🥰 [9/18, 5:03 PM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 2️⃣5️⃣ FOLLOW MY WATTPAD ACCOUNT AKWAI FREE COMPLETE NOVELS DAYAWA AWAJEN KUSHA KARATU💃 https://www.wattpad.com/user/MSHAKURworld?utm_source=ios&utm_medium=link&utm_content=share_profile&utm_campaign=invitefriends&wp_page=home&wp_uname=MSHAKURworld Ni’ima kuka kawai take bana wasaba, tana ganin tunda aka haifeta bata taba feeling wannan kalan zafin da zuciyanta kemata yauba, for years sunyi aure itada Baban Yaseer basu taba having issues ba like babban issue haka, batada wani complain akanshi but yau yayi hurting nata kwarai, kalan soyayyan datagani a idanun Aliyu ko ita baitaba mata shi ba, duk soyayyan dazaisa kafara stalking mace kana bibiyan hotunanta harda na kusan tsiraici ma dan kayan bacci ne ba karaman soyayya bane, soyayya ce ma dakana bukatan kaga therapist, he is sickly in love with Hawwa that’s idan akwai word din, ciwon son Hawwa yake, yanzu Hawwan ta Baban Yaseer zaiso? They’ve been through so much together with Hawwa, Hawwa is her biggest support bazata taba manta sanda Hawwa tasayo mata form na school of Nursing takawo mata ba, sabida lokacin Babanta baida lpy basuda kudin daza’a saimata form agida haka Hawwa tadinga dinki tahada kudin tasayo mata form 5k takawo mata that day was the happiest day of her life, Hawwa tarakata taje tai entrance exam na shiga school of nursing din, dataci Hawwa was happier than her ma datai jarabawan, bayan 2days aka kirata zuwa interview still Hawwa tabita sukaje tajirata awajen tayi tafito suka tafi gida dagabaya aka saki admission taci an bata admission, babu kudin registration Hawwa tadinga dinki day and night, tasaida babban wayanta alokacin tasa sim nata akaramin waya takawo mata 30k itama Maman Ni’ima tasaida sarkanta da dankunne aka hada 20k daga wajenta aka hada mata taje tai registration da 50k, the first ever book da pen datai rubutu dashi a school of nursing Hawwa ta siyamata su, hawaye ta share tana tuna rayuwansu da Hawwa duk yanda mutum zaiyi tunanin friendship, kawancenta dana Hawwa yawuce haka, sabida kawance ne mai asalin amana, Hawwa harda Maman Ni’ima take fada akanta just like yanda take fada da Baba akan Hawwa tanajin haushinsa kan Hawwa haka sukema junansu wajen iyayensu, they supported each other like better half, kawance su babu ha’inci, babu kyashi ko rowa, babu bakinciki, they’re always happy for each other, dudda tayi aure Hawwa bata taba mata bakincikin wani abuba, datana da ciki wlh wlh ko Baban Yaseer mai cikin baikai Hawwa kula da ita ba, idan tana craving wani abu Hawwa zata iya barin aiki taje ta nemo takawo mata, yanzu haka yaranta su Yaseer sun fison Hawwa kan mahaifiyarta grandmother su sabida aminci da kaunan dake tsakaninsu, she’s just crying bitterly bamatasan ina zata saka kanta ba, kawai taji ta bama kanta tausayi bamatasan inda zatasa kanta ba wannan wani irin intertwine situation ne haka? Wani irin kaddara ne wannan? Ita da Hawwa started friendship ana maganan tun suna around 6yrs old cus primary one suka hadu, yanzu suna 30yrs, 20yrs plus friendship kifa kanta tayi akafanta tana shesheka tajiyoshi an budemai gate yafita tasan mosque zashi yau juma’a. ** Har yamma na rannan Friday din nan shiru ba kiran Ni’ima which is so unlike her, dudda su Ramla dake damunta da labarai but still binibini Hawwa na duba wayanta ko Ni’ima tamata watsapp message ko kira ko wani abun amman shiru, tasake kira but still ba amsa dan damunta abin yafarayi sosai. Bayan sallan magrib suna zaune sunacin abinci duka tare harda Hamza wayan Ammi yahau ringing wayan ta kalla taga Baba ne hakan yasa tadauki wayan tafito daga dakin dan bataso yaran especially su Ramla susan maisa Hawwa tazo tawuce ta shiga side nasu Hamza zama tayi kan katifarsu tayi dialing number Baban ringing daya yadaga ya buga mata sallama yace “ya wajen naku Rukayya” Ammi tace “Alhamdulillah” ijiyan zuciya Baba yasauke yace “Baban Yaseer ya sanar dani Hawwa na wajenki kice mata ni ban koreta ba ta tattaro tadawo gidan nan” anatse Ammi tace “sabida kacigaba da tallatata a masallaci kana neman kai da ita” dan shiru Baba yayi saikuma chan yace “kinga Rukayya ni ba kira nayi fada dake nayi ba, tun fadanmu na farko bayan rasuwan mahaifiyan yarinyar nan kikaso tafiya da ita nace a’a kika dinga bala’i dani nasan ba kaunata kikeba da akwai yanda zakiyi ma da rabani zakiyi da yarinyar, ni duk wannan ba itace matsalata ba kawaidai kice mata tadawo gida kar fushina yabita” dan sauke ijiyan zuciya Ammi tayi tace “yarinyar nan kawai sabida kaine mahaifinta saisa muka barmaka, wlh na sanar da Baffan ta saidai duk abinda zai faru yafaru, aure na Allah ne ba nakaba, da iyaye ke aurar da yara da tuni kowa yayi, Allah shine komi ke hannunsa, kaida yakamata ka godema Allah dayabaka irin wannan yarinya a’a sai tsalle tsalle kake” katse wayan Baba yayi danshi dama da Ammi basa jituwa kona sakan daya. Around 8 nadare Hawwa taga Ni’ima na online ta karanta duka messeges nata amman bata kulata ba, watsapp call ta danna mata but harya katse bata dauka ba abin ya bala’in damunta voice note ta danna tace “Ni’imyyyyy sorry please kidena fushi, wlh I know kema na sanar dake abinda yafaru ni da Baba you will not be happy with abinda yayi, banson na tadamiki da hankali koki hanani zuwa wajen Ammi saisa ban sanar dake ba sorry, ina Yass dina da Meen” ta aika mata voice note din tarike wayan tana kallo ganin yaje but still ba asaurara ba kuma tana online abin yafara damun Hawwa sosai bahaka Ni’ima ke fushi da ita ba saidai tai masifa dukansu basu iya gababa saidai suyi fada ayi zage zage da baki a shirya, dukji tayi ba dadi haka ta tasa wayan agaba tana kallo kusan 20min kuma tana online chan saita sauka ijiye wayan Hawwa tayi ta kwanta kan gadon Ammi tana sauke ijiyan zuciya. Yau Saturday Baffa (mijin Ammi) na gidan tun goma dayazo baibarta tahuta ba da labarai da surutai dan yana mutuwan son Hawwa, tana yawan turamai kudi akai akai kaman yanda takema Ammi ta, surutunsa yasa tadan manta da damuwanta sai dare kuma tashiga kiran Ni’ima harsaida Ammi talura tace “banji kinyi waya da Ni’ima tunda kikazo ba da tuni tace abani waya tai magana dani, Ni’ima dana sani da saita kawo karinki kin shiga hanya da daddare” dan murmushi Hawwa tayi tace “tana hospital ne Ammi shift take covering, chatting mukafiyi this days Ammi” dan murmushi kawai Ammi tayi bata sake magana ba tace “bari nakaima Baffan ku shayi” tafice. Washegari Sunday around 11 tafito su Hamza na samata komi a booth, Baffa yace “Hawwa ayi tuki ahankali kinjini” murmushi tayi tace “toh Baffa na” Ammi tace “Allah kiyaye hanya, dan Allah banda gudu” Gyadamata kai Hawwa tayi su Ramla suka rungumeta tamusu sallama tafito, text tama Ni’ima tace “gani nashiga hanya zan dawo office gobe”. Karfe biyu dawani abu anadai neman karfe uku Hawwa ta shigo Abuja hanyan hospital din su Ni’ima tawuce direct ta shiga tai parking ta kashe motan, wayanta tadauka tafito abayane ajikinta baki tawuce ciki office din Ni’ima tawuce tareda knocking tana budewa wata nurse ce aciki tana ganin Hawwa tai murmushi tace “wajen Ni’ima kikezo? Bakuyi wayaba ai batanan yau is her off” amutunce Hawwa tace “okay okay nagode” tajuyo tafito motanta tashiga tafita daga hospital din wlh she’s so worried rabon datai magana da Ni’ima tun Friday wani irin fushi Ni’ima keyi da ita haka, hanyar gidansu Ni’ima tayi har zuwa layinsu mai kyau, gaban gidansu ta tsaya tai horn maidaidaicin gidane mai kyau ga babban bakin gate nasu, lekowa mai gadin yayi Hawwa tadanmai murmushi tana jiran taga yabude gate saitaga yabude karamin gate da fara’a kan fuskanshi yace “Hajiya barka da yamma” gyadamai kai tayi tace “ya kuke” yace “Alhamdulillah” saikuma ya tsaya sakaka yana kallonta Hawwa tace “budemin gate ko basanan ne”? Bazai taba iya maimaita abinda Ni’ima tacemai ma hakan yasa dasauri yace “eh basanan tun safe suka fita” danjimm Hawwa tayi kaman daga sama sukaji muryan Yasmeen ta tsandala ihu tana kuka wayyo kafanta dasauri maigadin yakalli gate saikuma yajuyo yasauke kanshi kasa, Hawwa dake juyo muryan yaran tace “kace basanan ba muryan Mims naji na kuka ba” dan sosa kai yayi da hannu kanshi na kasa yakasa kallonta yace “ahhhmm Madam tacemini duk randa nakara barinki kika shiga gidan abakin aikina kiyakuri Hajiya” dasauri da kunya yajuya ya shiga gidan tareda maida gate din yarufe Hawwa tai shiru tana wajen she don’t even know wat to think, her mind just went blank wlh takai minti ashirin awajen kafin tadan fuzar da iska taja motan tabar wajen. [9/18, 5:03 PM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 2️⃣4️⃣ LUKUKU GENERAL ENTERPRISE gidan spices kenan da abubuwa daban daban, babu kalan spices din da basuda shi, tundagakan su ginger, garlic, tea different kind da sauransu, this is tasted and trusted brand, chat them up kisai spices now!!!!! wa.me/+2348095660030 EPISODE 2️⃣4️⃣ Kawai tausayi taji tabama kanta saisa takasa rike hawayen dan tana cikin jarabawan rayuwa, she’s 30 batai aure ba babu miji, kowa is pressuring her, her biggest support, her biggest fan is her best friend Ni’ima da tun suna yara suke tare, kawancen amana da iyayensu sun zama daya ma, she’s not a small girl when she sees love she knows love, wani irin kaddarane wannan? Baban Yaseer can never be her amsa nooo please Ya Allah not my best friend’s husband, ganin hawaye yakasa tsayawa daga idanunta asanyaye Aliyu yace “I’m here for you, I will forever be right here! Ina taredake Hawwa in good times and bad times, dare da rana, I’m right here” ahankali yadaura hanky kan fuskanta wani sanyi taji dayasa ta lumshe idanunta da sauri takai hannunta i ta karbi handky tana goge fuskanta, tadanja majina dadan ragowan karfin zuciya tace “maisa kabiyoni Baban Yaseer? Nace kabiyoni ne must u follow me everywhere? Must you get involved in my issues? An gayamaka I can’t take care of myself ne ko I need your protection”? Ataushashe yana kallonta ganin ranta abace, cikida zazzafan kauna yace “sabida bazan taba iya bacci ba bayan nasan kina irin wannan hanyan, I care for you” ahankali Hawwa tace “wat if something happens to you”? Asanyaye yace “I don’t care koma menene yasameni I just wanna keep u safe” abu tahadiye a wuyanta sai kawai ta juyo ta yunkuro tace “I need to change my tire, spare tire na booth” matsamata yayi tafito tai booth yabi bayanta tana bude booth din takai hannunta zata dauki tayan yarigata dauka yace “let’s go muje motana ki zauna” tsayawa tayi tana kallonshi, “muje dan Allah Hawwa dare ne mu kadai a titi” batai musu ba yayi wajen motanshi da ita yabude mata gaba ta shiga ta zauna ya maida yarufe sannan yadawo booth nata yaciro supanu yaje gaban motan yana kwance tayan dayay less, sosai Hawwa take kallonshi kaman yauta fara ganinshi abubuwa da dama suna yawo aranta, tana zaune awajen saiga yan sanda sunzo wajen fitowa tayi ta nuna musu ID card dinta tayasu gyara tayan sukayi, suna gamawa Baban Yaseer yabar musu motanshi yabasu kudi su tsaremai sannan yashiga na Hawwa, hakan yasa ta zagayo ta zauna ya kunna motan yaja waje tajuyar da kanta tana kallo ahankali yace “do you think is right kije kidan Anty ki middle of the night? Kodai idan mukaje zaria namiki booking hotel, idan gari yawaye saikije”? Tana kallon waje batare data juyoba tace “zan iya zuwa wajen Ammi na anytime anyday” gyadamata kai yayi bai sake magana kusan 30min sai chan yace “Hawwa it’s okay not to be okay” lumshe idanu tayi tabude anatse yace “you got this! Karki bari kalaman Baba natabaki, karki karaya, I hate seeing you like this” yadan kalleta yanda take kallon waje yace “kinji” gyadamai kai tayi daganan basu sake magana ba harsukakai zaria, nunamai hanya tadingayi har zuwa wani gida a wani anguwa mai dan kyau da mutunci, saukowa tayi ta zagayo tadan kalli Baban Yaseer dake kallonta tace “dan bani car key” zare key motan yayi yabata yana kallonta, a gate tasaka wani key dake jikin motan tabude kofan tashiga ciki tana sallama tsakar gida ne mai fadin gaske, tourchlight taga an haskewa taji muryan yan dattijuwa na “waye awajen gate din nan” ana bude kofa da gudu Hawwa tai wajen kofa matan na bude kofa dadan charbi a hannu Hawwa ta rungumeta da karfi tace “Ammiiii na” ririketa matan tayi tace “Hasbunallahu wa ni’imal wakeelu Hawwa kece da daddaren nan, ke tashi kiga na ganki lafiya Hawwa” tadago Hawwa daga jikinta murmushi Hawwa tayi tace “Ammi baban Naseer na waje bani key gate na bude ya shigo da mota saiya dan zauna zuwa safiya yakoma Abuja” wani dan kallo Ammi tamata tace “Baban Yaseer kuma? Aliyun Ni’ima”? Gyadamata kai Hawwa tayi Ammi tabata key fita tayi Ammi itama tafito tana haskawa bude gate din Hawwa tayi yashigo da motan ta maida gate din tarufe Ammi tace “maraba da Baban Yaseer, sannunku sauko sauko” Saukowa yayi kanshi akasa cikeda kunya yace “Ammi mun sameku lpy” cikeda fara’a tace “Alhamdulillah ina jikokina? Da y’ata Ni’ima hope duk suna lpy”? Akunyace ya gyadamata kai yace “Alhamdulillah” murmushi tayi tace “muje nakaika side din su Baffa ka kwanta bazakabi hanya da tsakar daren nan ba sai idan Allah ya kaimu da safe akawo maka abinci ne”? Dasauri yace “a’a Ammi dare nayi bana iya kara cin abinci” satan kallon Hawwa yayi dake gefen Ammi tana wasa da hannunta yamika mata car key ta yace “take” dan dagokai tayi kafin tasa hannu ta karba Ammi tace “muje” suka wuce suna hira itakuma tawuce wajen motar ta booth taciro akwatinta ta gu huri ta shiga dashi ciki, bayin Ammi tafada tana cikin wanka Ammi tashigo tasami waje ta zauna yanda ta ganta haka tasan dawani abu. Towel din Ammi ta dauro tafito Ammi ta kalleta tace “zonan Jidda” kayan shafanta tadauka tazo kusada Ammi ta zauna tana bata cream dinta a hannu Ammi ta karba tana sauke ijiyan zuciya tace “meya faru?” Dan shiru tayi sabida kawai taji komi yadawo mata sabo, hannunta Ammi takama tana shafa mata mai kafin takalleta strictly tace “ya akayi kike tare da mijin kawarki at this type of time and day Hauwa’u”? Baki tabude zatai magana saikuma tadan sauke ijiyan zuciya Ammi tace “speak” anatse tace “Ammi wlh I don’t know cus ni ko kiran Ni’ima ma banyi da abun yafaru ba, probably Baba ne yakirasu to check ko ina gidansu, saita kirani daga gayamata ina hanya zanzo wajenki hala to shine ta turoshi” Ammi na kallonta ta sauke ijiyan zuciya tace “Hawwa babu wani naki dabaisan relationship dinki da Ni’ima ba, yarinyar nan kawar amana ce, yanda kika daukeni haka tadaukeni, don’t ruin friendship naku under no circumstances, you know maganan danake” gyadamata kai Hawwa tayi tace “nasani Ammi” saikuma ya tashi daga gadon ahankali zuwa akwatin nata tadauki dogon riga na bacci tasaka ta zare zanin wankan ta shanya ta dawo gadon tahau ta daura kanta kan cinyan Ammi tareda sauke ijiyan zuciya tabude watsapp tama Ni’ima chat “Just got to Ammi’s place, Ni’ima why did you send Baban Yaseer? Why” tura chat din tayi taga yayi layi biyu alamun datan ta a kunne amman ba’a budeba jira tayi ta amsata but shiru ijiye wayan tayi ahankali tana lumshe ido kafin kaceme bacci yayi awon gaba da ita dan tagaji yau. Yanda bacci ya shigeta yasa Ammi bata tadataba ta shiga dakin yammatan ta su biyu Amina da Ramla ta tadasu don salla itama tayi sannan tasa suka shiga kitchen cus taji Baban Yaseer yafice salla. Wuraren 7 yashigo gidan a tsakar gida yaga Ammi tareda Ramla datake gwadama yanda ake buga kosai sun hada gawayi dan basu soya kosai a gas, ganinshi yasa Ramla tace “ina kwana Baban Yaseer” murmushi yamata yace “lpy lau” yace “ina kwana Ammi” murmushi tamai tace “an tashi lpy sannu da kokari fa Aliyu, Allah ya maka albarka, bari yanzun nan zan kawoma kosai nariga an dama kamu saina kawoma kayi karo kafin kashiga hanya” girgixakai yayi yace “no Ammi bazanyi kari ba bana kari da wuri yan sanda na barma motana chan hanyan kaduna dole nafita yanzu Ammi” yayi maganan yana ciro kudi daga aljihunsa daya samo a ATM fitan nan nasa a kujeran tsakar gida dake gefen Ammi ya ijiye kudin yace “aba Hawwa idan ta tashi, wannan kuma aba su mai girki” cus baisan sunan Ramla ba, hade fuska Ammi tayi tace “kaga dauki kudaden nan karna saba maka Baban Yaseer” dasauri yajuya yayi gate yace “Ammi nagode” yafice dasauri dudda har ranshi yaso yaga Hawwa kuma sarai ta tashi tun dazu har salla ma tayi kawai bataso ta ganshi ne kawai yasa bata fitoba, tanajin fitanshi tafito falo Amina dake gyaran falo na ganinta tai ihu sosai “Ramla Ya Hawwa ta tashi” tawani zo dagudu tai tsalle tafada jikinta Hawwa tai dariya sosai Ramla tasaki kosan datake ta rugo dakin aguje itama tai tsalle kawai Hawwa tai kasa suna kanta, Ammi ta shigo dakin ta kwadamusu duka abaya tace “Oya ku dagamin ita bance ku karyamin diya ba” kankamesu Hawwa tayi tace “Ammi I missed my babies” hararansu Ammi tayi tawucewarta tafito tashiga soya kosan da kanta tunda taga shirme suke Hawwa tafito tareda su tana Ammi wai ina su Hamza da Ahmadu? “Hamza na school, Ahmadu yace anjima zaizo da matarsa su gaidake, Baffan ku na dayan gidan sai gobe zai dawo nan amman hala anjima ki gansa” murmushi tayi ta karbi kosan tana soyawa su Ramla nabata labari she looks so happy Ammi tayi murmushi ganin ayanda idanunta sukadan kumbura jiya sabida kuka sun sauka sosai yanzu kaman batayiba. Wuraren 12 Ni’ima taji ana bude gate, tunda tasan Hawwa bata taba taga miss call na Hawwa taki kiranta back ba sai yau, nor tai replying message nata, jiya tamata message shiru, da safen nan takirata sau biyu ba amsa sai tamata magana tace “call me idan kin dawo daga hospital Best, su Ramla nata tambayanki”. Jin ana bude gate yasa ta tashi dagakan kujeran tawuce da sauri tashiga kitchen, ita kadaine agidan su Yaseer na school sai though 1 suke tashi on Friday, sallama taji yayo yashigo abu kawai taji yatokare mata zuciya tama kasa amsa sallaman, kofan bedroom nasu taji yabude ya shiga sannan tasauke ijiyan zuciya tashiga fito da flasks da plates tana ijiyewa a dinning tazauna a dinning din saikuma chan tamike tawuce bedroom din nasu ta zauna bakin gado tanajin karan zubam ruwa ba’a wani jimaba yafito daure da towel a waist yadan kalleta hada idanu sukayi tana kallonshi kaman yau tafara ganinshi dauke kai yayi da sauri yawuce wajen wardrobe nasu yace “wife ya gida? Su Yaseer basu dawo daga school ba”? Tana kallonshi kaman gunki tace “basu dawo ba tukunna” gyadamata kai yayi ya tsaya gaban mirror yadau mai yana shafawa yakasa wani maganan, kalulu ta hadiye a wuya tadan bude bakinta kadan saikuma tarufe sai chan kuma tace “ka kuwa sanar da Hawwa kana sonta?!” Dum! Haka maganan yadaki kunnenshi man daya diba zaikai jikinshi yashafa kasa shafawa yayi yajuyo yakalleta suka hada ido yace “wace irin magana haka kikeyi Ni’ima”? Mikewa tayi a fusace ta nunashi da hannu tace “don’t you dare lie to me, nasan son Hawwa kawata kake why are you hiding it? Eh maisa kake boyewa bayan ka kamu da mugun sonta” hade giran sama dana kasa yayi yadan dafe kanshi yace “kinsan mene? I don’t want your drama this afternoon I had a long journey I just want to sleep peacefully, dan Allah ki kyaleni I don’t know wat you are talking about” yajuya zai wuce yanda abu kecin zuciyan Ni’ima batasan sanda tai ihu ba tace “Namiji munafuki, namiji mara amana, namiji butulu! Aliyu I know everything! I know about hotunan Hawwa dake wayana da duk ka sace suna wayanka, I know kana stalking friend dina kana biye biyenta kana mata hotuna without her knowledge, how dare you kana karyata cewa sonta kake don’t be a coward, kaji be a man for once mayaudari kawai” “Ni’eematullah!” Baban Yaseer yakirata azafafe idanunshi sun kada sunyi ja, yace “yes yes yes I love Hawwa! Yes inason kawarki! Yes I love your best friend Ni’ima and so what!?” Hannu Ni’ima takai tadaura kan bakinta tana kallonshi completely heart broken hawaye masu jarababben zafi na saukowa daga idanunta, yace “do you think I’m happy with the fact that I’ve fallen in love with your friend? Kin dauka choice dina ne? Kokin dauka son Hawwa ya tambayi izinina? Why are you insulting me calling me names mena miki? Tayaya na yaudareki? Kinga na sanar da ita ina sonta ne? Ko kinga nayi wani abu ne? I love Hawwa yes and I also love you! Sabida I don’t wanna hurt you saisa all this years ban auri Hawwa ba, I can’t bring kaina into to hurting u that much, nasan yanda zakiji, I know wat kishi is! Yes I love Hawwa, and I also love Ni’ima, nima I don’t know mesa Allah zai dauramin soyayyan kawaye biyu kuma best friends, I know this same reaction kikeyi maybe na gayama Hawwa ina sonta zatamin more than yours, so just let me be, ban miki komiba ban yaudareki ba, and bance zan auri Hawwa ba cus nasan bazata yardaba, but all I know is harna mutu bazan taba daina son Hawwa ba, son danake mata yawuce tunani na, when it comes to Hawwa banmasan me nakeyi ba, I just want her to always be happy, I want to protect her, and always be there for her and make her happy, that’s just it” yayi maganan yana komawa wardrobe yadauki kayan dazaisa yafice daga dakin, Ni’ima tafashe da kuka bana wasaba gwanin ban tausayi tana zubewa akasan dakin……. TOH JAMA’A IMAGINE MIJINKI NA SON BEST FRIEND DINKI, YAYA ZAKIJI??? HOW WOULD YOU HANDLE THE SITUATION??? KAI YAYA ZAKIYI NE???? IDAN KECE NI’IMA MEZAKAYI KO YAYA ZAKIYI DA HAWWA??? THINK AND TELL ME🥰 [9/18, 5:03 PM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 2️⃣5️⃣ FOLLOW MY WATTPAD ACCOUNT AKWAI FREE COMPLETE NOVELS DAYAWA AWAJEN KUSHA KARATU💃 https://www.wattpad.com/user/MSHAKURworld?utm_source=ios&utm_medium=link&utm_content=share_profile&utm_campaign=invitefriends&wp_page=home&wp_uname=MSHAKURworld Ni’ima kuka kawai take bana wasaba, tana ganin tunda aka haifeta bata taba feeling wannan kalan zafin da zuciyanta kemata yauba, for years sunyi aure itada Baban Yaseer basu taba having issues ba like babban issue haka, batada wani complain akanshi but yau yayi hurting nata kwarai, kalan soyayyan datagani a idanun Aliyu ko ita baitaba mata shi ba, duk soyayyan dazaisa kafara stalking mace kana bibiyan hotunanta harda na kusan tsiraici ma dan kayan bacci ne ba karaman soyayya bane, soyayya ce ma dakana bukatan kaga therapist, he is sickly in love with Hawwa that’s idan akwai word din, ciwon son Hawwa yake, yanzu Hawwan ta Baban Yaseer zaiso? They’ve been through so much together with Hawwa, Hawwa is her biggest support bazata taba manta sanda Hawwa tasayo mata form na school of Nursing takawo mata ba, sabida lokacin Babanta baida lpy basuda kudin daza’a saimata form agida haka Hawwa tadinga dinki tahada kudin tasayo mata form 5k takawo mata that day was the happiest day of her life, Hawwa tarakata taje tai entrance exam na shiga school of nursing din, dataci Hawwa was happier than her ma datai jarabawan, bayan 2days aka kirata zuwa interview still Hawwa tabita sukaje tajirata awajen tayi tafito suka tafi gida dagabaya aka saki admission taci an bata admission, babu kudin registration Hawwa tadinga dinki day and night, tasaida babban wayanta alokacin tasa sim nata akaramin waya takawo mata 30k itama Maman Ni’ima tasaida sarkanta da dankunne aka hada 20k daga wajenta aka hada mata taje tai registration da 50k, the first ever book da pen datai rubutu dashi a school of nursing Hawwa ta siyamata su, hawaye ta share tana tuna rayuwansu da Hawwa duk yanda mutum zaiyi tunanin friendship, kawancenta dana Hawwa yawuce haka, sabida kawance ne mai asalin amana, Hawwa harda Maman Ni’ima take fada akanta just like yanda take fada da Baba akan Hawwa tanajin haushinsa kan Hawwa haka sukema junansu wajen iyayensu, they supported each other like better half, kawance su babu ha’inci, babu kyashi ko rowa, babu bakinciki, they’re always happy for each other, dudda tayi aure Hawwa bata taba mata bakincikin wani abuba, datana da ciki wlh wlh ko Baban Yaseer mai cikin baikai Hawwa kula da ita ba, idan tana craving wani abu Hawwa zata iya barin aiki taje ta nemo takawo mata, yanzu haka yaranta su Yaseer sun fison Hawwa kan mahaifiyarta grandmother su sabida aminci da kaunan dake tsakaninsu, she’s just crying bitterly bamatasan ina zata saka kanta ba, kawai taji ta bama kanta tausayi bamatasan inda zatasa kanta ba wannan wani irin intertwine situation ne haka? Wani irin kaddara ne wannan? Ita da Hawwa started friendship ana maganan tun suna around 6yrs old cus primary one suka hadu, yanzu suna 30yrs, 20yrs plus friendship kifa kanta tayi akafanta tana shesheka tajiyoshi an budemai gate yafita tasan mosque zashi yau juma’a. ** Har yamma na rannan Friday din nan shiru ba kiran Ni’ima which is so unlike her, dudda su Ramla dake damunta da labarai but still binibini Hawwa na duba wayanta ko Ni’ima tamata watsapp message ko kira ko wani abun amman shiru, tasake kira but still ba amsa dan damunta abin yafarayi sosai. Bayan sallan magrib suna zaune sunacin abinci duka tare harda Hamza wayan Ammi yahau ringing wayan ta kalla taga Baba ne hakan yasa tadauki wayan tafito daga dakin dan bataso yaran especially su Ramla susan maisa Hawwa tazo tawuce ta shiga side nasu Hamza zama tayi kan katifarsu tayi dialing number Baban ringing daya yadaga ya buga mata sallama yace “ya wajen naku Rukayya” Ammi tace “Alhamdulillah” ijiyan zuciya Baba yasauke yace “Baban Yaseer ya sanar dani Hawwa na wajenki kice mata ni ban koreta ba ta tattaro tadawo gidan nan” anatse Ammi tace “sabida kacigaba da tallatata a masallaci kana neman kai da ita” dan shiru Baba yayi saikuma chan yace “kinga Rukayya ni ba kira nayi fada dake nayi ba, tun fadanmu na farko bayan rasuwan mahaifiyan yarinyar nan kikaso tafiya da ita nace a’a kika dinga bala’i dani nasan ba kaunata kikeba da akwai yanda zakiyi ma da rabani zakiyi da yarinyar, ni duk wannan ba itace matsalata ba kawaidai kice mata tadawo gida kar fushina yabita” dan sauke ijiyan zuciya Ammi tayi tace “yarinyar nan kawai sabida kaine mahaifinta saisa muka barmaka, wlh na sanar da Baffan ta saidai duk abinda zai faru yafaru, aure na Allah ne ba nakaba, da iyaye ke aurar da yara da tuni kowa yayi, Allah shine komi ke hannunsa, kaida yakamata ka godema Allah dayabaka irin wannan yarinya a’a sai tsalle tsalle kake” katse wayan Baba yayi danshi dama da Ammi basa jituwa kona sakan daya. Around 8 nadare Hawwa taga Ni’ima na online ta karanta duka messeges nata amman bata kulata ba, watsapp call ta danna mata but harya katse bata dauka ba abin ya bala’in damunta voice note ta danna tace “Ni’imyyyyy sorry please kidena fushi, wlh I know kema na sanar dake abinda yafaru ni da Baba you will not be happy with abinda yayi, banson na tadamiki da hankali koki hanani zuwa wajen Ammi saisa ban sanar dake ba sorry, ina Yass dina da Meen” ta aika mata voice note din tarike wayan tana kallo ganin yaje but still ba asaurara ba kuma tana online abin yafara damun Hawwa sosai bahaka Ni’ima ke fushi da ita ba saidai tai masifa dukansu basu iya gababa saidai suyi fada ayi zage zage da baki a shirya, dukji tayi ba dadi haka ta tasa wayan agaba tana kallo kusan 20min kuma tana online chan saita sauka ijiye wayan Hawwa tayi ta kwanta kan gadon Ammi tana sauke ijiyan zuciya. Yau Saturday Baffa (mijin Ammi) na gidan tun goma dayazo baibarta tahuta ba da labarai da surutai dan yana mutuwan son Hawwa, tana yawan turamai kudi akai akai kaman yanda takema Ammi ta, surutunsa yasa tadan manta da damuwanta sai dare kuma tashiga kiran Ni’ima harsaida Ammi talura tace “banji kinyi waya da Ni’ima tunda kikazo ba da tuni tace abani waya tai magana dani, Ni’ima dana sani da saita kawo karinki kin shiga hanya da daddare” dan murmushi Hawwa tayi tace “tana hospital ne Ammi shift take covering, chatting mukafiyi this days Ammi” dan murmushi kawai Ammi tayi bata sake magana ba tace “bari nakaima Baffan ku shayi” tafice. [9/18, 5:03 PM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 2️⃣6️⃣ 5 REASON WHY KIKE BUKATAN INTIMACY CLASS☺️☹️ 1- BAKI IYA KUKA DA SUMBATU AGADO BA🫣 2- BAKI IYA SUKUWA DA NANAYE A OZA ROOM BA🙄 3- BAKI IYA TASHIN KAN MAI GIDA BA😉 4- MAI GIDA BAI TABA MIKI KUKAN DADI BA😫 5- BAKISAN INANE YANKUNAN LALATAN JIKIN YALLABAI BA🔥 RUN AND JOIN INTIMACY CLASS NOW TO LEARN, IS TELEGRAM GROUP YOUR IDENTITY IS SAFE, UNLESS KINYI MAGANA A AJIN BABU WANDA ZAI TABA GANIN NUMBER KI KO ASAN KINA CIKI, I RESPECT MY CLIENT PRIVACY IS 5K ONLY CHAT ME UP AND JOIN wa.me/+2347012181461 DIG na ganin Hawwa yace “are you done? Any progress? What is the result of your findings”? Dan shiru Hawwa tayi tana kallonshi saikuma ahankali tace “Sir can I talk to you in private”? Dasauri Excellency yace “talk koma menene anan” kallon DIG Hawwa tayi gyadamata kai yayi alamun koma menene tafada anan din hakan yasa ta sauke ijiyan zuciya tace “I have a suspect!” Kowa kallonta yake barinma Khaleel da gabanshi yahau fadi dum dum dum, yabude idanunsa kadan yasaukesu akan Hawwa dake tsaye, adan birkice Momy tace “Suspect? In this our house? Who? Tell us waye?” Abu Hawwa ta hadiye awuya anatse, she just pity the woman dan tasan bazasu barta ba, dasauri Excellency yace “Miss Hawwa tell us” iska ta fuzar ahankali sannan tace “the girl’s Mom! Noor’s Mother is my suspect!” Zumbur Khaleel yamike kaman zaki, hakanan kawai Hawwa taji gabanta yabuga dum! Awani irin zuciye yazo zai wuce Excellency yabiyoshi da sauri yana kiranshi Momy ma haka tace “Khaleel Khaleel ina zaka?” Chak Hawwa ta tsaya wajen kofan batare data matsaba tana kallonshi tace “if you try anything you might jeopardize chances namu na ganin yarka” wani irin waigowa Khaleel yayi saikuma ya taho gaban Hawwa kaman zaki yamata wani irin ihu! “Who do you think you are to tell me wat to do or wat not to do lady?” Yanda yake tsaye dab da ita kaman zai matseta jikin kofan yasa gaban Hawwa ya shiga faduwa dasauri su DIG suka tashi harda su Abraham da Hayatu ma, Excellency yarikemai kafada Mommy takamamai hannu suna janshi amman ko motsi bayayi huci kawai yake yana kallon Hawwa, DIG yakasa magana, cikeda karfin hali batare data nuna tsoro ba Hawwa tasake juyo da fuskanta kar ta kalleshi ido cikin ido batare datace komiba cus yazo gabanta dayawa she felt so uncomfortable but still kallonshi take, Excellency yajashi yace “enough mana Khaleel muje ka zauna” yatsu yanuna Hawwa yace “careful Lady! Dont overstep your boundary” sauke kanta Hawwa tayi takalli DIG daya girgiza mata kai alamun kartai wani abu, yakalli Excellency yamai alamun yacire Khaleel daga gabanta kaman kwai Excellency yashiga janshi tareda Mommy yace “calm down Son please kaji, dan Allah, don’t take it out on this poor woman she’s just trying to help us find Noor that’s her work, calm down Khaleely na” Mommy ta shiga mannamai kiss a hannu tace “calm down yarona, kayakuri, people like this can be so annoying, so mu barsu ayi agama kowama yahuta, calm down she’s not worth your anger” zuciyan Hawwa har wani makyarkyatan baci yake tadai daure batace komiba. Momy tajuyo takalli Hawwa dake kokarin zama kusada Abraham tace “young lady ban haifo d’ana sabida mata like you su dinga batamai rai ba, next time be very mindful and cautious of kalaman dazaki dinga fadama d’ana, inba hakaba zan….” Dasauri Excellency yace “just let her be please na lallashi Khaleel I don’t want another drama” yakalli Hawwa yace “wat do you suggest now ayi Miss Hawwa”? Sosai Abraham ke kallonta he could see yanda ranta yake abace shima duk sun batamai rai, juyo da kanta tayi takalleshi da sassanyar muryanta tace “wat about last phone dana ce kaduba kagama?” Dasauri yana taba system dake cinyansa yace “give me few seconds” kafin chan yace “done” yatashi yana daukan wasu papers dayayi printing takawo mata yace “so nashiga wayan and this particular contact happens to be most recent calls nata and it’s not saved, so na dauka and track it down” duba takardan Hawwa tayi sannan da sauri takalli Excellency tace “Sir can I know awani waje kukakai kudin?” Dasauri Excellency yace “kwarbai” dawani irin sauri Hawwa tashiga juye juye a office din kaman mai neman abu wani koton calendar dakeda detailed map na Nigeria tagani a bango dasauri takai hannu taciro map din tazo gaban table na dakin ta shimfida map din kowa yataso yazo wajen banda Khaleel tana kallon map din tace “Hayatu pen” dasauri Hayatu yabata pen ta karba tai circling wani waje tace “this is inda kukakai kudin kuka ijiye” sannan ta kalli paper da Abraham yabata tasake circling wani waje a map din tace “this is location na cellphone datake waya dashi” saikuma ta mike da sauri tana kallon map din kowa na kallonta kaman TV, tace “gps location na wayan yana cikin mall ne” saikuma ta sake dukawa tanabin hanyan map din da kallo kawai sai sukaga tai circling wani waje gefe daya dakeda dan distance kadan da location na wayan tace “got them!” Dasauri kowa na dakin yace “uhmm”? Dasauri Hawwa tace “Sir this is wajen da aka kaimusu kudi almost 20km ne to this mall, kidnappers hardly keep victims nasu a wajen mutane sabida fear of being caught, victim can shout, scream or sick for help, so the nearest place I think zasukai little Noor is Dajin Dawa, this place” ta nuna inda tai circling da pen tace “I’m 💯 sure suna wajen, let’s go” dasauri Excellency yace “Alhamdulillah, Alhamdulillah” juyawa Hawwa tayi zuwa wajen datake zaune tadauki wayanta shikuma Abraham yatafi wajen kayanshi yana hadawa a katuwar bag pack dinsa, tashi Khaleel yayi yace “I’m coming along too” Juyowa duk sukayi suna kallonshi banda Hawwa dake duba wayanta data dauka, anatse DIG yace “Yallabai it’s dangerous, su kansu basusan outcome na operation din ba, kazauna my team will bring yarku safe” tsawa Khaleel yamai yace “I said I’m coming along, and I’m coming along” wani shegen kallo Hawwa tadago kanta tamai kawai tawuce kofa abinta tabude tafice duk suka juyo jin an fita, su Abraham suka bita suma shima Khaleel din yabiyosu, tsayawa wajen motansu Hawwa tayi taciro rigan bindingansu vest tashiga sawa ko kallon inda yake bataiba tadaiji tafiyansa, tadauki black shade nata tasaka sak ta fito bad ass bitch abinta sannan tadago kai hada idanu sukayi da Khaleel dashima ya hade fuska yana kallonta, dauke kai tayi abinta tabude bayan motan tashiga tai zamanta. [9/18, 5:03 PM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 2️⃣7️⃣ 5 REASON WHY KIKE BUKATAN INTIMACY CLASS☺️☹️ 1- BAKI IYA KUKA DA SUMBATU AGADO BA🫣 2- BAKI IYA SUKUWA DA NANAYE A OZA ROOM BA🙄 3- BAKI IYA TASHIN KAN MAI GIDA BA😉 4- MAI GIDA BAI TABA MIKI KUKAN DADI BA😫 5- BAKISAN INANE YANKUNAN LALATAN JIKIN YALLABAI BA🔥 RUN AND JOIN INTIMACY CLASS NOW TO LEARN, IS TELEGRAM GROUP YOUR IDENTITY IS SAFE, UNLESS KINYI MAGANA A AJIN BABU WANDA ZAI TABA GANIN NUMBER KI KO ASAN KINA CIKI, I RESPECT MY CLIENT PRIVACY IS 5K ONLY CHAT ME UP AND JOIN wa.me/+2347012181461 Mikewa da bala’in sauri Hawwa tayi tana kallon Ni’ima cus yanzu take understanding the whole reason na shareta da Ni’ima tayi tama kasa magana sai kallon Ni’ima take dake kallonta itama idanunta sun kada sunyi ja tace “kibani amsa I want to know zaki aure Baban Yaseer ohh zaki aure Aliyu ko bazaki taba aure ba”? Kai tsaye Hawwa adan zafafe tace “da yanzu this instant Allah zai karbi duka ran mazan duniyan nan yarage Baban Yaseer tal kuma kwal aduniya bazan taba auren sa ba saidai nakoma ga Allah haka!” Tafadi da zafi sabida tambayan ya bata mata rai barinma data gane it has something to do with fushin da Ni’ima keyi, with so much sincerity tace “bantabama Baban Yaseer kallon abinda zan aura ba saidai kallon Babban Yaya agareni, mijin kawata kuma” sosai Ni’ima ke kallonta batako kyafta idanu, Hawwa tace “I will never, ever, marry mijinki koda ranki ko ba ranki cus I consider it cin amanan kawance! Ni’ima kada ki karamin irin maganan nan, bazan taba auren mijinki ba” dan tuntsurewa da dariya Ni’ima tayi kaman mahaukaciya mai ciwo tana kallon Hawwa saikuma tai shiru cikin wani kalan siga da ita kanta Hawwa bata gane ba Ni’ima tace “nima bazan taba so naraba mijina dake ba Hawwa!” Takalli Hawwa sosai tace “namiki tambayan nan ne kawai sabida na sauke hakkin ki da hakkin Aliyu” tasauke ijiyan zuciya kafin ahankali tamike tsaye itama tana kallon Hawwa kaman yanda Hawwa ke tsaye tana kallonta tace “I have few things to say to you Hawwa” ta sauke ijiyan zuciya tace “Hawwa mun taso tare, no one knows me better than you do, I am always honest with my feelings kinsani” tai dan shiru sannan tace “Hawwa ke babban kawata ce, haka mijina ma mijina ne! Mijina daban yake akan kowa da komi! Thinking of sharing him with you ma is shattering me, Hawwa bazan iya baki aron Aliyu kona kwana daya ba ballema na ana maganan rayuwa har mutuwa that’s aure, I can’t ke I don’t even wanna picture you as matar Aliyu, matar mijina!” tasakeyin shiru sannan tasauke kanta kasa kafin chan tadago takalli Hawwa dake kallonta looking confuse and scared and everything ma, Ni’ima tace “ni da ke ba yara bane, we are not more teenagers, I don’t wanna end up fighting you over man, ni da ke munsan wats good for us, inhar Baban Yaseer yayi developing feelings for you relationship dina dake have to come to an end!” Dasauri Hawwa ta kalleta kirjinta na girgiza lips nata narawa magana ma baya fitowa sabida yanda maganganun Ni’ima ke dakan kunnenta abazata, gyadamata kai Ni’ima tayi tace “Hawwa stay away from me kifita daga rayuwana dan Allah!” Bugawa kirjin Hawwa yafara kaman zai fashe, Ni’ima tace “baki bani Hawwa!” Sake bugawa zuciyan Hawwa tayi, Ni’ima tace “karki kara tako kafanki zuwa gidana!” Shaking at this point zuciyan Hawwa yafara, Ni’ima tace “kada ki kara zuwa nemana a asibiti!” Hawaye fara tsatsowa daga idanun Hawwa sukayi, Ni’ima tace “delete number mijina daga wayanki, koda wasa kada ki sake ki kira mijina for anything, delete my number also!” Ni’ima tace “don’t ever call me again or watsapp me ko message me, I’m blocking you anyway!” Tasauke ijiyan zuciya tace “amutunce nakeso muyi parting ways with dignity and honor like the matured girls we are saisa ma harna kiraki to tell you to your face” Ni’ima tai shiru tace “Allah baice dole sai anyi kawance har karshen duniya ba, haduwan school, ba dangin iya bare na kaka, kawancen mu muka daurama kanmu ba wani yadaura mana ba mumukaga zamu iya, yanzu kuma naga bazan iyaba is that simple Hawwa, dan haka stay away from me! It’s OVER!” Yanda kalaman Ni’ima ke hitting kan Hawwa kaman ana daukan guduma ana bugamata aka, she’s feeling like she’s dreaming this is not real, ba Ni’ima ke mata all this maganganu ba, Ni’iman ta dake sonta, Ni’ima dake tayata kuka idan she’s sad, Ni’ima dake lallashinta, Ni’ima dake kula da ita, is this Ni’ima ko watace tasaka facemask takoma Ni’ima? Best dinta ke cewa su rabu? Juyawa Ni’ima tayi tasa hannu tadauki jakanta tace “kinfi kowa sanin yanda nakeson Aliyu, mijina is a no no! Akan Aliyu zan iya jama kowa layi!” Tai shiru sannan tace “Hawwa najamiki layi kema yau get out of my life” daukan jakan tayi tajuyo takalli Hawwa da idanunta suka cika tap da hawaye da basu riga sun zuboba tasa tace “Ma’assalam Hauwa’u” tajuya tayi tafiya one two zata wuce tafita Hawwa tasha gabanta daidai hawayen na zubowa daga idanunta tasa hannu ta gogesu da sauri, asanyaye tace “Ni’ima!” Haderai Ni’ima tayi idanunta sunyi jajir hakanan kawai yau for the first time saitaji tafin hannun Hawwan ma taushin tsiya kaman na Baby so that means har taushin hannu Hawwa tafita, kishi ne ya turnuke Ni’ima sosai sai kawai take ganin so many many things da Hawwa kedashi that are better than hers, kabar da hannun Hawwa tayi daga jikinta da sauri dan har zafi taji kaman Hawwa tasamata garwashi ajiki Ni’ima tace “karki sake tabani” tabi ta gefenta ta wuce tsayuwa Hawwa tayi kaman gunki idanunta sun cika da hawaye bazata iya decribing yanda takeji ba yanzu, juyawa tayi da sauri gudu gudu tashiga sauka daga bene hawaye na fitowa daga idanunta tayi waje tana kallon Ni’ima dahar takai parking space dasauri tafito wajen bata damu da manya manyan motocin dake wajen ba dan manyan mutane na zuwa restaurant din sosai Ni’ima na kokarin ciro key a handbag dinta tabude mota Hawwa tazo wajen da gudu ta rungume Ni’ima tabaya tabude baki tana kokarin magana kawai emotions got her wlh tafashe da kuka! She can’t describe it but tanason Ni’ima so sosai! Bawai irin son da akema namiji ba dan some people think maza kawai akeso no, tanama Ni’ima wani so da kauna na jini dan Ni’ima ta taka rawan gani arayuwanta sosai. Tama kasa magana sabida kuka she’s not even thinking of inda suke, ko mutane ko jam’an wajen, she’s strong, she’s hard, kowama yasani but akan Ni’ima she’s not, she even forgot wat strong is dataji Ni’ima nacewa zata rabu da ita, kusan 30seconds tayi abayanta tariketa tana kuka, yau kawai kaman Allah nabama Ni’ima revelation kan Hawwa dan kawai jitayi komi na jikin Hawwa taushi kaman ba jikin yar 30yrs ba kaman jikin new born baby haka taji fatanta, juyowa Ni’ima tayi a fusace ta hankadeta saida Hawwa tai flying ta bugu da wani mota dake wajen next to na Ni’ima, tai kara awahale ta kalli Ni’ima idanunta sunyi jajur tana kokarin tashi daga jikin motan dan kaman bayanta ya karye haka taji, Ni’ima tanunata da yatsa da zafi sosai kan tone nata tace “Hawwa ke na tsaneki yanzu don’t you get it? Narike inata holding nashi in banaso na gayamiki but kin nace, I hate you Hawwa! I hate you! Jikinki da hannunki feels like garwashin wuta ajikina, karki kara tabani” daidai lokacin taga key motanta ta ciro tajuya tabude motan zata shiga Hawwa ta tashi daga jikin motan da kyar bata damu da ciwon da jikinta keyi ba kawai saitai kneeling tareda rike rigan Ni’ima muryanta na rawa same thing da jikinta rawa suke sosai tana kuka wiwi tace “Ni’ima I don’t know ta yanda zanzo na fara rayuwana without you, ke kadai gareni, rayuwana yariga yasaba dake, ke kadai gareni, I have no one to talk to, I will never ever betray you Ni’ima, I’m not ready to let go of our friendship, Best remember our lives, we’ve come a long way don’t abandon me, dan Allah kiji tausayina Ni’ima don’t abandon me, you’re my special thing, Ni’ima kiyakuri kiyafemin, don’t abandon me, I’m your friend Ni’ima” juyowa Ni’ima tayi aharzuke tace “friendship din banza da wofi what is friendship? Uban friendship! Ke uwar friendship, durun uwan best friend, tare aka haifemu da bazan rabu dake ba? Ke ki kyaleni we are not related, dole ne? Better accept that weren’t not friends anymore, let it sink in your head move on, I’ve move on too” tashiga fizge riganta zata shiga mota Hawwa taki saki tana girgiza ma Ni’ima kai hawaye na fitowa daga idanunta sosai jikinta na rawa like a little gurl, tana kuka tace ““Ni’ima you are the only person I have, Sisters dina are not close to me duk na girmesu, ko sunaso suzo kusadani Umma bata barinsu, banda Mama, there’s no one arayuwana banda ke, you’re the reason I’m not lonely nor depressed, kika barni Ni’ima yazanyi? Who will look after me? Who will love me like you? Wazaimin fada idan naji ciwo? Wazai bani magani? Wazai kirani? Ni’ima I’m sorryyy” ahaukace Ni’ima tace “au bazaki sakeni ba Malama”? Gyadamata kai Hawwa tayi tama kasa magana sabida kuka, idanun Ni’ima sun rufe tasa kafanta tashiga tattake hannun Hawwa da takalminta Ganin taki saki yasa tasa wajen heels na takalmin ta take hannun Hawwa da karfi hakan yasa dasauri Hawwa ta saketa sabida zafin da hannunta yamata tana kuka ta shiga mota tai reverse tabar wajen Hawwa tabi motan da kallo zuciyanta nawani kalan tsinkewa tana yarfe hannunta dake jini. FRIENDSHIP BREAKUP HURT 😔 KISHI IS REAL! BAKOWA KEDA KARFIN CONTROL KISHI BA😭 ABINDA NI’IMA TAYI TA KYAUTA??? WAI IS IT THIS EASY AYI BREAKING UP??? SHIKENAN NO MORE HAWWA AND NI’IMA SABIDA NAMIJI?? KAI MAZA BAKUYIBA BABAN YASEER SINGLE HANDEDLY RUINED THIS BEAUTIFUL FRIENDSHIP 😭 BUT BABAN YASEER KO NI’IMA KO HAWWA WAYE KEDA LAIFI??? [9/18, 5:03 PM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 2️⃣6️⃣ 5 REASON WHY KIKE BUKATAN INTIMACY CLASS☺️☹️ 1- BAKI IYA KUKA DA SUMBATU AGADO BA🫣 2- BAKI IYA SUKUWA DA NANAYE A OZA ROOM BA🙄 3- BAKI IYA TASHIN KAN MAI GIDA BA😉 4- MAI GIDA BAI TABA MIKI KUKAN DADI BA😫 5- BAKISAN INANE YANKUNAN LALATAN JIKIN YALLABAI BA🔥 RUN AND JOIN INTIMACY CLASS NOW TO LEARN, IS TELEGRAM GROUP YOUR IDENTITY IS SAFE, UNLESS KINYI MAGANA A AJIN BABU WANDA ZAI TABA GANIN NUMBER KI KO ASAN KINA CIKI, I RESPECT MY CLIENT PRIVACY IS 5K ONLY CHAT ME UP AND JOIN wa.me/+2347012181461 DIG na ganin Hawwa yace “are you done? Any progress? What is the result of your findings”? Dan shiru Hawwa tayi tana kallonshi saikuma ahankali tace “Sir can I talk to you in private”? Dasauri Excellency yace “talk koma menene anan” kallon DIG Hawwa tayi gyadamata kai yayi alamun koma menene tafada anan din hakan yasa ta sauke ijiyan zuciya tace “I have a suspect!” Kowa kallonta yake barinma Khaleel da gabanshi yahau fadi dum dum dum, yabude idanunsa kadan yasaukesu akan Hawwa dake tsaye, adan birkice Momy tace “Suspect? In this our house? Who? Tell us waye?” Abu Hawwa ta hadiye awuya anatse, she just pity the woman dan tasan bazasu barta ba, dasauri Excellency yace “Miss Hawwa tell us” iska ta fuzar ahankali sannan tace “the girl’s Mom! Noor’s Mother is my suspect!” Zumbur Khaleel yamike kaman zaki, hakanan kawai Hawwa taji gabanta yabuga dum! Awani irin zuciye yazo zai wuce Excellency yabiyoshi da sauri yana kiranshi Momy ma haka tace “Khaleel Khaleel ina zaka?” Chak Hawwa ta tsaya wajen kofan batare data matsaba tana kallonshi tace “if you try anything you might jeopardize chances namu na ganin yarka” wani irin waigowa Khaleel yayi saikuma ya taho gaban Hawwa kaman zaki yamata wani irin ihu! “Who do you think you are to tell me wat to do or wat not to do lady?” Yanda yake tsaye dab da ita kaman zai matseta jikin kofan yasa gaban Hawwa ya shiga faduwa dasauri su DIG suka tashi harda su Abraham da Hayatu ma, Excellency yarikemai kafada Mommy takamamai hannu suna janshi amman ko motsi bayayi huci kawai yake yana kallon Hawwa, DIG yakasa magana, cikeda karfin hali batare data nuna tsoro ba Hawwa tasake juyo da fuskanta kar ta kalleshi ido cikin ido batare datace komiba cus yazo gabanta dayawa she felt so uncomfortable but still kallonshi take, Excellency yajashi yace “enough mana Khaleel muje ka zauna” yatsu yanuna Hawwa yace “careful Lady! Dont overstep your boundary” sauke kanta Hawwa tayi takalli DIG daya girgiza mata kai alamun kartai wani abu, yakalli Excellency yamai alamun yacire Khaleel daga gabanta kaman kwai Excellency yashiga janshi tareda Mommy yace “calm down Son please kaji, dan Allah, don’t take it out on this poor woman she’s just trying to help us find Noor that’s her work, calm down Khaleely na” Mommy ta shiga mannamai kiss a hannu tace “calm down yarona, kayakuri, people like this can be so annoying, so mu barsu ayi agama kowama yahuta, calm down she’s not worth your anger” zuciyan Hawwa har wani makyarkyatan baci yake tadai daure batace komiba. Momy tajuyo takalli Hawwa dake kokarin zama kusada Abraham tace “young lady ban haifo d’ana sabida mata like you su dinga batamai rai ba, next time be very mindful and cautious of kalaman dazaki dinga fadama d’ana, inba hakaba zan….” Dasauri Excellency yace “just let her be please na lallashi Khaleel I don’t want another drama” yakalli Hawwa yace “wat do you suggest now ayi Miss Hawwa”? Sosai Abraham ke kallonta he could see yanda ranta yake abace shima duk sun batamai rai, juyo da kanta tayi takalleshi da sassanyar muryanta tace “wat about last phone dana ce kaduba kagama?” Dasauri yana taba system dake cinyansa yace “give me few seconds” kafin chan yace “done” yatashi yana daukan wasu papers dayayi printing takawo mata yace “so nashiga wayan and this particular contact happens to be most recent calls nata and it’s not saved, so na dauka and track it down” duba takardan Hawwa tayi sannan da sauri takalli Excellency tace “Sir can I know awani waje kukakai kudin?” Dasauri Excellency yace “kwarbai” dawani irin sauri Hawwa tashiga juye juye a office din kaman mai neman abu wani koton calendar dakeda detailed map na Nigeria tagani a bango dasauri takai hannu taciro map din tazo gaban table na dakin ta shimfida map din kowa yataso yazo wajen banda Khaleel tana kallon map din tace “Hayatu pen” dasauri Hayatu yabata pen ta karba tai circling wani waje tace “this is inda kukakai kudin kuka ijiye” sannan ta kalli paper da Abraham yabata tasake circling wani waje a map din tace “this is location na cellphone datake waya dashi” saikuma ta mike da sauri tana kallon map din kowa na kallonta kaman TV, tace “gps location na wayan yana cikin mall ne” saikuma ta sake dukawa tanabin hanyan map din da kallo kawai sai sukaga tai circling wani waje gefe daya dakeda dan distance kadan da location na wayan tace “got them!” Dasauri kowa na dakin yace “uhmm”? Dasauri Hawwa tace “Sir this is wajen da aka kaimusu kudi almost 20km ne to this mall, kidnappers hardly keep victims nasu a wajen mutane sabida fear of being caught, victim can shout, scream or sick for help, so the nearest place I think zasukai little Noor is Dajin Dawa, this place” ta nuna inda tai circling da pen tace “I’m 💯 sure suna wajen, let’s go” dasauri Excellency yace “Alhamdulillah, Alhamdulillah” juyawa Hawwa tayi zuwa wajen datake zaune tadauki wayanta shikuma Abraham yatafi wajen kayanshi yana hadawa a katuwar bag pack dinsa, tashi Khaleel yayi yace “I’m coming along too” Juyowa duk sukayi suna kallonshi banda Hawwa dake duba wayanta data dauka, anatse DIG yace “Yallabai it’s dangerous, su kansu basusan outcome na operation din ba, kazauna my team will bring yarku safe” tsawa Khaleel yamai yace “I said I’m coming along, and I’m coming along” wani shegen kallo Hawwa tadago kanta tamai kawai tawuce kofa abinta tabude tafice duk suka juyo jin an fita, su Abraham suka bita suma shima Khaleel din yabiyosu, tsayawa wajen motansu Hawwa tayi taciro rigan bindingansu vest tashiga sawa ko kallon inda yake bataiba tadaiji tafiyansa, tadauki black shade nata tasaka sak ta fito bad ass bitch abinta sannan tadago kai hada idanu sukayi da Khaleel dashima ya hade fuska yana kallonta, dauke kai tayi abinta tabude bayan motan tashiga tai zamanta. [9/18, 5:03 PM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 2️⃣7️⃣ 5 REASON WHY KIKE BUKATAN INTIMACY CLASS☺️☹️ 1- BAKI IYA KUKA DA SUMBATU AGADO BA🫣 2- BAKI IYA SUKUWA DA NANAYE A OZA ROOM BA🙄 3- BAKI IYA TASHIN KAN MAI GIDA BA😉 4- MAI GIDA BAI TABA MIKI KUKAN DADI BA😫 5- BAKISAN INANE YANKUNAN LALATAN JIKIN YALLABAI BA🔥 RUN AND JOIN INTIMACY CLASS NOW TO LEARN, IS TELEGRAM GROUP YOUR IDENTITY IS SAFE, UNLESS KINYI MAGANA A AJIN BABU WANDA ZAI TABA GANIN NUMBER KI KO ASAN KINA CIKI, I RESPECT MY CLIENT PRIVACY IS 5K ONLY CHAT ME UP AND JOIN wa.me/+2347012181461 Mikewa da bala’in sauri Hawwa tayi tana kallon Ni’ima cus yanzu take understanding the whole reason na shareta da Ni’ima tayi tama kasa magana sai kallon Ni’ima take dake kallonta itama idanunta sun kada sunyi ja tace “kibani amsa I want to know zaki aure Baban Yaseer ohh zaki aure Aliyu ko bazaki taba aure ba”? Kai tsaye Hawwa adan zafafe tace “da yanzu this instant Allah zai karbi duka ran mazan duniyan nan yarage Baban Yaseer tal kuma kwal aduniya bazan taba auren sa ba saidai nakoma ga Allah haka!” Tafadi da zafi sabida tambayan ya bata mata rai barinma data gane it has something to do with fushin da Ni’ima keyi, with so much sincerity tace “bantabama Baban Yaseer kallon abinda zan aura ba saidai kallon Babban Yaya agareni, mijin kawata kuma” sosai Ni’ima ke kallonta batako kyafta idanu, Hawwa tace “I will never, ever, marry mijinki koda ranki ko ba ranki cus I consider it cin amanan kawance! Ni’ima kada ki karamin irin maganan nan, bazan taba auren mijinki ba” dan tuntsurewa da dariya Ni’ima tayi kaman mahaukaciya mai ciwo tana kallon Hawwa saikuma tai shiru cikin wani kalan siga da ita kanta Hawwa bata gane ba Ni’ima tace “nima bazan taba so naraba mijina dake ba Hawwa!” Takalli Hawwa sosai tace “namiki tambayan nan ne kawai sabida na sauke hakkin ki da hakkin Aliyu” tasauke ijiyan zuciya kafin ahankali tamike tsaye itama tana kallon Hawwa kaman yanda Hawwa ke tsaye tana kallonta tace “I have few things to say to you Hawwa” ta sauke ijiyan zuciya tace “Hawwa mun taso tare, no one knows me better than you do, I am always honest with my feelings kinsani” tai dan shiru sannan tace “Hawwa ke babban kawata ce, haka mijina ma mijina ne! Mijina daban yake akan kowa da komi! Thinking of sharing him with you ma is shattering me, Hawwa bazan iya baki aron Aliyu kona kwana daya ba ballema na ana maganan rayuwa har mutuwa that’s aure, I can’t ke I don’t even wanna picture you as matar Aliyu, matar mijina!” tasakeyin shiru sannan tasauke kanta kasa kafin chan tadago takalli Hawwa dake kallonta looking confuse and scared and everything ma, Ni’ima tace “ni da ke ba yara bane, we are not more teenagers, I don’t wanna end up fighting you over man, ni da ke munsan wats good for us, inhar Baban Yaseer yayi developing feelings for you relationship dina dake have to come to an end!” Dasauri Hawwa ta kalleta kirjinta na girgiza lips nata narawa magana ma baya fitowa sabida yanda maganganun Ni’ima ke dakan kunnenta abazata, gyadamata kai Ni’ima tayi tace “Hawwa stay away from me kifita daga rayuwana dan Allah!” Bugawa kirjin Hawwa yafara kaman zai fashe, Ni’ima tace “baki bani Hawwa!” Sake bugawa zuciyan Hawwa tayi, Ni’ima tace “karki kara tako kafanki zuwa gidana!” Shaking at this point zuciyan Hawwa yafara, Ni’ima tace “kada ki kara zuwa nemana a asibiti!” Hawaye fara tsatsowa daga idanun Hawwa sukayi, Ni’ima tace “delete number mijina daga wayanki, koda wasa kada ki sake ki kira mijina for anything, delete my number also!” Ni’ima tace “don’t ever call me again or watsapp me ko message me, I’m blocking you anyway!” Tasauke ijiyan zuciya tace “amutunce nakeso muyi parting ways with dignity and honor like the matured girls we are saisa ma harna kiraki to tell you to your face” Ni’ima tai shiru tace “Allah baice dole sai anyi kawance har karshen duniya ba, haduwan school, ba dangin iya bare na kaka, kawancen mu muka daurama kanmu ba wani yadaura mana ba mumukaga zamu iya, yanzu kuma naga bazan iyaba is that simple Hawwa, dan haka stay away from me! It’s OVER!” Yanda kalaman Ni’ima ke hitting kan Hawwa kaman ana daukan guduma ana bugamata aka, she’s feeling like she’s dreaming this is not real, ba Ni’ima ke mata all this maganganu ba, Ni’iman ta dake sonta, Ni’ima dake tayata kuka idan she’s sad, Ni’ima dake lallashinta, Ni’ima dake kula da ita, is this Ni’ima ko watace tasaka facemask takoma Ni’ima? Best dinta ke cewa su rabu? Juyawa Ni’ima tayi tasa hannu tadauki jakanta tace “kinfi kowa sanin yanda nakeson Aliyu, mijina is a no no! Akan Aliyu zan iya jama kowa layi!” Tai shiru sannan tace “Hawwa najamiki layi kema yau get out of my life” daukan jakan tayi tajuyo takalli Hawwa da idanunta suka cika tap da hawaye da basu riga sun zuboba tasa tace “Ma’assalam Hauwa’u” tajuya tayi tafiya one two zata wuce tafita Hawwa tasha gabanta daidai hawayen na zubowa daga idanunta tasa hannu ta gogesu da sauri, asanyaye tace “Ni’ima!” Haderai Ni’ima tayi idanunta sunyi jajir hakanan kawai yau for the first time saitaji tafin hannun Hawwan ma taushin tsiya kaman na Baby so that means har taushin hannu Hawwa tafita, kishi ne ya turnuke Ni’ima sosai sai kawai take ganin so many many things da Hawwa kedashi that are better than hers, kabar da hannun Hawwa tayi daga jikinta da sauri dan har zafi taji kaman Hawwa tasamata garwashi ajiki Ni’ima tace “karki sake tabani” tabi ta gefenta ta wuce tsayuwa Hawwa tayi kaman gunki idanunta sun cika da hawaye bazata iya decribing yanda takeji ba yanzu, juyawa tayi da sauri gudu gudu tashiga sauka daga bene hawaye na fitowa daga idanunta tayi waje tana kallon Ni’ima dahar takai parking space dasauri tafito wajen bata damu da manya manyan motocin dake wajen ba dan manyan mutane na zuwa restaurant din sosai Ni’ima na kokarin ciro key a handbag dinta tabude mota Hawwa tazo wajen da gudu ta rungume Ni’ima tabaya tabude baki tana kokarin magana kawai emotions got her wlh tafashe da kuka! She can’t describe it but tanason Ni’ima so sosai! Bawai irin son da akema namiji ba dan some people think maza kawai akeso no, tanama Ni’ima wani so da kauna na jini dan Ni’ima ta taka rawan gani arayuwanta sosai. Tama kasa magana sabida kuka she’s not even thinking of inda suke, ko mutane ko jam’an wajen, she’s strong, she’s hard, kowama yasani but akan Ni’ima she’s not, she even forgot wat strong is dataji Ni’ima nacewa zata rabu da ita, kusan 30seconds tayi abayanta tariketa tana kuka, yau kawai kaman Allah nabama Ni’ima revelation kan Hawwa dan kawai jitayi komi na jikin Hawwa taushi kaman ba jikin yar 30yrs ba kaman jikin new born baby haka taji fatanta, juyowa Ni’ima tayi a fusace ta hankadeta saida Hawwa tai flying ta bugu da wani mota dake wajen next to na Ni’ima, tai kara awahale ta kalli Ni’ima idanunta sunyi jajur tana kokarin tashi daga jikin motan dan kaman bayanta ya karye haka taji, Ni’ima tanunata da yatsa da zafi sosai kan tone nata tace “Hawwa ke na tsaneki yanzu don’t you get it? Narike inata holding nashi in banaso na gayamiki but kin nace, I hate you Hawwa! I hate you! Jikinki da hannunki feels like garwashin wuta ajikina, karki kara tabani” daidai lokacin taga key motanta ta ciro tajuya tabude motan zata shiga Hawwa ta tashi daga jikin motan da kyar bata damu da ciwon da jikinta keyi ba kawai saitai kneeling tareda rike rigan Ni’ima muryanta na rawa same thing da jikinta rawa suke sosai tana kuka wiwi tace “Ni’ima I don’t know ta yanda zanzo na fara rayuwana without you, ke kadai gareni, rayuwana yariga yasaba dake, ke kadai gareni, I have no one to talk to, I will never ever betray you Ni’ima, I’m not ready to let go of our friendship, Best remember our lives, we’ve come a long way don’t abandon me, dan Allah kiji tausayina Ni’ima don’t abandon me, you’re my special thing, Ni’ima kiyakuri kiyafemin, don’t abandon me, I’m your friend Ni’ima” juyowa Ni’ima tayi aharzuke tace “friendship din banza da wofi what is friendship? Uban friendship! Ke uwar friendship, durun uwan best friend, tare aka haifemu da bazan rabu dake ba? Ke ki kyaleni we are not related, dole ne? Better accept that weren’t not friends anymore, let it sink in your head move on, I’ve move on too” tashiga fizge riganta zata shiga mota Hawwa taki saki tana girgiza ma Ni’ima kai hawaye na fitowa daga idanunta sosai jikinta na rawa like a little gurl, tana kuka tace ““Ni’ima you are the only person I have, Sisters dina are not close to me duk na girmesu, ko sunaso suzo kusadani Umma bata barinsu, banda Mama, there’s no one arayuwana banda ke, you’re the reason I’m not lonely nor depressed, kika barni Ni’ima yazanyi? Who will look after me? Who will love me like you? Wazaimin fada idan naji ciwo? Wazai bani magani? Wazai kirani? Ni’ima I’m sorryyy” ahaukace Ni’ima tace “au bazaki sakeni ba Malama”? Gyadamata kai Hawwa tayi tama kasa magana sabida kuka, idanun Ni’ima sun rufe tasa kafanta tashiga tattake hannun Hawwa da takalminta Ganin taki saki yasa tasa wajen heels na takalmin ta take hannun Hawwa da karfi hakan yasa dasauri Hawwa ta saketa sabida zafin da hannunta yamata tana kuka ta shiga mota tai reverse tabar wajen Hawwa tabi motan da kallo zuciyanta nawani kalan tsinkewa tana yarfe hannunta dake jini. FRIENDSHIP BREAKUP HURT 😔 KISHI IS REAL! BAKOWA KEDA KARFIN CONTROL KISHI BA😭 ABINDA NI’IMA TAYI TA KYAUTA??? WAI IS IT THIS EASY AYI BREAKING UP??? SHIKENAN NO MORE HAWWA AND NI’IMA SABIDA NAMIJI?? KAI MAZA BAKUYIBA BABAN YASEER SINGLE HANDEDLY RUINED THIS BEAUTIFUL FRIENDSHIP 😭 BUT BABAN YASEER KO NI’IMA KO HAWWA WAYE KEDA LAIFI??? [9/19, 8:23 PM] M Shakur: 💫GARGADAN SO 💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 2️⃣8️⃣ A ONE YEAR INTIMACY CLASS DINA YOU WILL LEARN THIS DA SO MUCH MORE 💃 1- Menene SEX? 2- ANATOMY OF VIJAY 3- FORPLAY 4- TIPS FOR AMAXING WEDDING NIGHT SEX 5- BEGGINERS SEX SYLES 6- YANDA AKE IHUN KISSA DA KUKAN DADI IDAN KUNA SEX 7- YANDA AKE SHAGWABA MAI DABURTA MIJI 8- UNDERSTANDING LIBIDO NAKI DA NASHI 9- BEST POSITION NA BAWA MIJI NONON KI DA YANDA ZAKI KULA DA NIPPLES BAYAN YASHA ZUKA 10- BEGINNERS SHAN DIDI 11- KUNYAZA 12- CAT 13- MM 14- NIPPLE PLAY 15- EROTIC MOANS AND SO MUCH MORE BAZAN IYA LISTING ANAN BA JOIN NOW WITH JUST 5k na shekara daya gabaki daya WATSAPP ME TO JOIN wa.me/+2347012181461 Sosai take yarfe hannunta sabida yanda yake mata zafi jini na diddiga takasa motsi daga wajen tana kuka har saida security guard sukazo wajen daya rikeda bag nata da phone yace “Ma’am is everything okay your hand is bleeding we believe this is your own” yamika mata jakanta da wayanta, hannunta mai lafiya takai ta goge fuskanta tass but dudda haka idanunta sunyi jazur alamun kuka sannan takai hannun daman kasa tana kokarin mikewa dan bayanta ciwo yake mata da dabara ta iya mikewa tsaye but tsabagen yanda batada karfi kawai ta luuuuu tai baya runtse idanunta tayi gam kawai ta sadakar tafadi charab taji an tareta tafada kan hannun dataji daya a waist nata daya a shoulder ta, ga kamshi mai bala’in dadi dake ratsa hancinta, almost 10secs tayi batai motsi ba kuma ba’a saketa ba kafin gently tafara bude idanunta dahar yaji yaji suke mata sabida kuka ta sauke rinannun idanun nata acikin na Khaleel dake kallonta awkwardly gadan toothpick abakisa tana iya hango kirjinshi sabida yanda baisa boturan gaban shirt nashi ba as usual, wani irin zabura tayi tafita daga jikinshi cikeda tsana tajuya ta karbi wayan nata da bag daga hannun security zata wuce cikin yar iskan voice yace “so you’re into gurls? I see no wonder kike tsani maza” tsayawa tayi tana kallon gefenta zuciyanta namata radadi, Khaleel yazo gefenta yakai hannu yana zare toothpick daga bakinshi cikeda neman tsokana irin na yan iskan yara yakai hannunshi gaban fuskanta yana waving yace “I feel sad she shatter your heart” yamata wani dan iskan kallo yanadan murmushi, Hawwa kawai ta tawuce da sauri tana share fuskanta dan yau batada karfi, daga murya Khaleel yayi yace “seeing you like this is so satisfying” bude motanta tayi ta shiga ta tada motan taja da mahaukacin gudu tabar eatery kuka kawai take hannunta na mata radadi har lokacin jini na fita though ba sosai kaman d’a ba. Ana magrib a masallaci takai gida Baba bayanan yana masallaci, fitowa tayi ahankali cus bayanta namata ciwo tarufe motan tashiga gida, daki tawuce ta zauna gaban madubinta tana jawo drawer tadauki spirit tazuba a tsakiyan hannu kara tayi tana fashewa da kuka sosai sannan tasa auduga ta goggege ciwukan hannunta, bottle water dake wajen tadauka tana kallo sai alokacin ta tuna tana azumi goge fuskanta tayı da bayan hannu takai ruwan baki tasha, ta lallaba tamike tafito tadauro alwala tadawo tahau kan dadduma tai salla, ta kwanta kan dadduma tana kallon saman dakinta bini bini tana goge hawayen dakebin fuskanta, saikuma chan tamika hannunta tadauki wayanta tai dialing number Ni’iman amman baya shiga busy busy taje watsapp tamata message baya shiga taga bata ganin DP dinta yau, blocking dinta kenan tayi. Rawa hannayenta suka fara cus in wildest dream nata bata taba tunanin Ni’ima can block her ba, tadauka duk maganganun datake dazu fushi ne, blocking dinnan hit Hawwa daban kawai tafashe da kuka tayi harta godema Allah, kawai saitaji rayuwan yamata daci, bazatai karyaba harda Ni’ima as part of the reason da bata damuwa da rashin aure, sabida tana debe mata kewa, waya, chatting, labarai abinda yafaru wajen aiki da sauransu, zuwa outing all those abubuwa makes her forget about actual problem nata, kanninta duka sunyi aure banda ita, gabaki dayan layinsu itace babban dabatai aureba kannin kanninta sunyi aure, hannunta dake mata zugi da Ni’ima ta taka da takalmi tadaga ta kalla sai kawai ta lumshe idanu hawaye na zubomata daga ido masu zafi tawani kanannade kanta a dadduma kaman macijiya ahaka aka kira isha’i ta lallaba tayi tareda shafa’i da wuturi Wayan takara dauka tasake dialing number Ni’ima but busy wayan nata tadaura akan fuska tafashe da kuka mai zafi hawaye na diddiga akan screen na wayan for all this years da abubuwan dake faruwa da ita bata taba feeling broken ba like yau, yau jitayi da defense system nata da will of power nata da komima ma yayi breaking she’s weak, cire wayan tayi daga kunnenta tai dialing number Ammi ringing daya Ammi tadauka tace “Hawwa yaya how is your Monday? Kindawo daga aiki? Ya Baban naki ince bai cigaba da rigima dake b…….” Rage murya tayi sabida yanda takejin sheshekan kukan Hawwa Lumshe idanu Ammi tayi rabon dataji kukan Hawwa haka tun zamanin rasuwan mahaifiyarta cikeda so tace “Baba ne” girgizamata kai Hawwa tayi tace “Ammi Ni’ima tarabu da…da….d…..” takasa magana ma tsabagen kuka zuciyan Ammi bugawa ya shiga dan wlh tanason Hawwa sama da nata yaran ma bata wasa da ita, dasauri Baffa dake gefenta yace “Malam yasake mata wani abu ne?” Girgizamai kai Ammi tayi tamai alamu daya dakata tana sauraron yanda Hawwa kemata kuka batama iya magana ahankali Ammi tace “Hawwa ya isa, kukan ya isa haka? So kike hankalina yatashi nashigo hanya da daddaren nan?” Girgizamata kai Hawwa tayi Ammi tace “calm down Hawwa komi yayi zafi maganinsa Allah, kowace kaddara daga Allah yake, it’s okay Hawwa na, it’s okay kinji, ya isa hakanan ya isa” Akwai wani kalan natsuwa da kalaman Ammi ke bata ahankali tasoma rage kukan Ammi tace “meya faru tell me everything” da kyar ta iya fadama Ammi komi dudda kuka nafin karfin maganan nata but still Ammi manage to understand komi, wlh deep down tasan za’ai haka, ahankali ta zauna abakin gadon idanunta sun ciko da hawaye da sauri Baffa ya girgiza mata kai alamun kartayi she will break Hawwa even more, hadiyesu tayi tace “Ni’ima is angry I understand don’t pay attention to much to maganganun ta, itama ko’ina take im sure tanachan tana kuka kalan wannan dakikeyi, kunyi building strong relationship da Ni’ima da banjin zaiyi breaking hakanan ba just give her some time Hawwa, and stop crying” Ya isa ya isa, Ammi tai maganan cikeda tausasa zuciya maganganu masu dadi tashiga gayama Hawwa ahaka bacci yayi awon gaba da ita anan kasa kan dadduma. Ammi ta katse wayan takalli Baffa dayaji komi tace “nakira Ni’iman?” Gyadamata kai yayi dialing number Ni’ima tayi wayan yayi ringing harya katse ba’a dagaba saita sake kira but busy itama ansata a blacklist takira kusan 5times but haka zata sake kira Baffa yace “ya isa! Basai kin sake kiranta ba, bakomi rayuwa ce, bari zan ma abokanen aikina magana idan zan iya samana Hawwa wani aikin ağarın nan saita dawo nan zaria ta manta da damuwanta” Around 5 ta Hawwa ta tashi cikinta namata ciwo dana yunwa dana MP, bayanta shima na ciwo, kayan aiki ta da bata cire jiyaba tacire ta daura zani tafito, wanka tayi da brush da alawala tadawo ta shirya yau cikin simple office gown black tasa tai salla, tadauki black shades tasa cus idanunta sun kumbura sosai tawuce tafito Baba na masallaci, warming Mota tayi kafin taja motar tabar anguwan, Awani eatery ta tsaya tasai abinci, koda ta shigo office nata tabude abincin tagumi tayi tana kallon food din, saiga hawaye sharewa tayi dasauri takai hannunta tasake daga wayanta tai dialing number Ni’ima but busy tayi blocking nata true true, ijiyan zuciya ta sauke gwanin ban tausayi ta debi rice din takai baki da kyar ta hadiye baya mata dadi bakinta is just dry, rufe takeaway tayi ta ijiye agefenta tai shiru tana kallon waje daya tunani kawai take, rannan takasa komi har saida aka bata break cus tace batada lpy and kowa yagani kam she looks sick da kyar take tafiya DIG yace taje taga Dr tahuta cus Hawwa is strong bata fashi, she’s serious da aiki he needs her healthy. Around 1 takoma gida Baba na zaune awaje ya ganta Da sauri ya yunkuro yana kallon yanda tai parking tafito ahankali tana daukan jakanta da kyar, ganin yanda fuskanta yayi jajir hakama hancinta yasa dasauri yayi wajenta kafin tama iso yace “meyasameki awajen aiki Hawwa?” Ahankali asanyaye tace “banda lpy ne Baba” dasauri ya shiga kama crutches nashi a hammata yakai hannunshi yana taba goshinta yace “subhanallahi sannu Hawwa kinsha magani konasa asayo miki”? Ahankali tace “eh nasha” cikeda damuwa yace “assha sannu, sannu kinji, kawo jakan muje ciki” yakarbi jakan yana ratayawa a kafadansa sukai ciki… Har gaban dakinta saida yaga tabude ta shiga ciki sannan yawuce kitchen da kanshi ya shiga bude bude yadebo mata shinkafa da miya a kwano da zafinsa yafito yazo gaban dakin yana bugawa yace “nashigo”? Ahankali ba karfi a muryanta tace “eh” kofa yabude ya shiga da plate na abincin a hannunsa tashi zaune tayi dan tana shiga kwanciya tayi ko kaya bata cireba yabata abincin yace “ci, ci idan zazzabin bai kwanta ba saina kaiki asibitin su Ni’ima” sunan Ni’ima da Baba yakira kawai saiga hawaye sha hankalin Baba yatashi da sauri yaja kujera ya zauna gaban fadin yana ijiye crutches dinsa yace “Hawwa menene eh? Meke damunki? Wlh na hakura tunda kin nuna baki kaunar Alhaji Kabiru nimadai naga yamiki tsufa nafasa bari ki aureshi kinji, kiyakuri kome nagaya miki kwanakin baya eh Hawwa na, ya isa kukan, dena dena” yakai hannunshi yana sharemata fuska ta bala’in bashi tausayi, yashafa kanta yace “to ya isa ci abincin abinki ko kadan ne” yanda Baba yadamu yasa tadebi kadan takai bakinta da kyar tahadiye, yanda yaga tanayi yasa yace “kawo abincin bari naje nasayo kaza sai asoya miki kici abarbada cabbage da yaji da tumatir haka mahaifiyarki keson kaza” murmushi tamai kadan, tashi yayi yana dafa bango yasa mata filo akan gadon yace “kwanta da kyau kinji” kwanciya tayi yace “karki rufa jikinki na zafi” gyadamai kai tayi Baba yadauki abincin yana kallonta yawuce yafita yana gyaramata labule. [9/19, 8:23 PM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 EPISODE 2️⃣9️⃣ A ONE YEAR INTIMACY CLASS DINA YOU WILL LEARN THIS DA SO MUCH MORE 💃 1- Menene SEX? 2- ANATOMY OF VIJAY 3- FORPLAY 4- TIPS FOR AMAXING WEDDING NIGHT SEX 5- BEGGINERS SEX SYLES 6- YANDA AKE IHUN KISSA DA KUKAN DADI IDAN KUNA SEX 7- YANDA AKE SHAGWABA MAI DABURTA MIJI 8- UNDERSTANDING LIBIDO NAKI DA NASHI 9- BEST POSITION NA BAWA MIJI NONON KI DA YANDA ZAKI KULA DA NIPPLES BAYAN YASHA ZUKA 10- BEGINNERS SHAN DIDI 11- KUNYAZA 12- CAT 13- MM 14- NIPPLE PLAY 15- EROTIC MOANS AND SO MUCH MORE BAZAN IYA LISTING ANAN BA JOIN NOW WITH JUST 5k na shekara daya gabaki daya WATSAPP ME TO JOIN wa.me/+2347012181461 Baccin ma dataso tayi batayishi ba yaki zuwa, wajajen 4 ta tashi ta chanza kaya zuwa abaya tadauki car key tafito Baba na zaune a tsakar gida yana wanke kaji shi kadai gaban pampo ganinta yasa yace “ina zaki ya jikin”? Ahankali tace “bari nadan sayo magani Baba” da dan damuwa ya gyadamata kai yace “toh shikenan kije karki jima” gyadamai kai tayi tafice shiga mota tayi ta tada tawuce gidansu Ni’ima babu wani nisa sosai daga layinsu shiga layin tayi har zuwa gaban gidan tai parking tafito tashiga da sallamanta, Mama na zaune a tsakar gida tana gyara wake itada yar makotansu da aka aiko yaranta duka sunyi aure yar aikin ta kuma ta aiketa tana ganin Hawwa tai dan murmushi tace “ahh yau su Hawwa ne agidan” shigowa ciki Hawwa tayi cike da girmamawa tace “Mama ina yini” murmushi Mama tayi tace “lafiya lau ya kike Hawwa yasu wajen Baban naki” ahankali Hawwa tace “lpy lau” tazauna awajen tai shiru takasa magana kaman wata marainiya, Mama ta kalleta sosai tabata tausayi dan tausayi duktai wani iri, yarinyar dake zaune Mama ta kalla tace “tafi Husna ki gaida Mamanki kice mata zan shigo anjima” tashi yarinyar tayi tafita, Mama ta kalli Hawwa tace “sabida Ni’ima kikazo ko?” Gyadamata kai Hawwa tayi, Mama tasauke ijiyan zuciya tace “Hawwa dagake har Ni’ima ba yara bane, tariga ta sanar dani komi dake faruwa, she’s just trying to protect her home so I think is best idan kinyi respecting decision nata and give her space datake so, idan tanaso kudawo da kawancen zata nemeki, don’t blame her rayuwa yazama abin tsoro, sai ana sara ana duban bakin gatari fa, kibarta and move on ba dole Hawwa, tunda abu yakai ga haka kifita daga rayuwanta kinji” sosai Hawwa ke kallon Mama dake maganan irin ko ajikinta dinnan, wani iri Hawwa taji hawaye na taruwaa idanunta, Mama tace “kidena nacin nan dan Allah antaba kawance dole? Yo amintan dole ne? Idan kuma kin nace sai kinyi to kema Hawwa ki yarda da mijin da Baba yamiki mana Malam Kabiru kiyi auren kowama yahuta kinayi nasan Ni’ima zata dawo gareki, kinji kiyi tunani akan abinda na fadamiki” Hawwa takarayin shiru zaune awajen akasan simenti, Mama tace “tashi to kitafi” ko motsi Hawwa takasa yi, Mama ta tabe baki tace “Allah kyauta, tashi kije dan Allah nima kada ki sake zuwan gida, wacce ta hadamu tace batayi, kowa nasa yasani aduniyan nan ba’a kuma dole, just don’t take it personal, Ni’ima is protecting her space ibada take, a musulunce miji yafi kawa sau dubu ko nine mijina zan zaba bawata kawaba ana zaune lafiya, yanda kikeda wayau da ilimin nan ko kece a situation din Ni’ima haka zakiyi wlh put yourself in her shoe, y’ata ta samu gidan hutu yo idan kawa zata mata summun bukumun basai aja mata layi ba kowa yayi takansa? Kingani saida safe bari nahadama Malam abincin dare” tawuce kitchen abinta, Hawwa kawai tafashe da kuka da kyar ta dafa bango ta mike bayanta har yanzu ciwo yakemata fita tayi ta shiga motanta, taja ahankali tabar unguwan takoma gida. Baba bayanan but tana shiga dakinta taga ya ijiye mata kula zama tayi ahankali tabude kulan kaza ce ta soyu ansaka kulikuli da yaji gasu cabbage, tana ganin girkin tasan Baba yadafa mata dama yace dayana saurayi yayi sana’an balangu da su gasassun kaji, hannu takai ahankali tadauki daya takai bakinta daidai nan Baba yayi sallama ya shigo yana rikeda leda ganinta zaune gaban kulan yasa yayi murmushi yace “yauwa Hawwa gashinan naje bakin hanya na sayomiki chivita na grape mai sanyi, ranan nan na dandanashi yamin dadi zakiso shi” Yazo yazauna kusada ita yana ijiye karafunan a gefe lumshe idanu Hawwa tayi jin Baba ya zauna kusada ita tabude su tana ganin yanda duk yadamu yana bude mata juice din, this is the first time takejinta so vulnerable she’s tired of being a strong girl, komima na duniya yamata ahankali tadaura kanta jikin hannun Baba gently tasaka hannunta takama hannunshi ta kankame sosai a kirjinta tafashe da kuka mai tsuma zuciya, bala’in tashi hankalin Baba yayi dasauri yajuyo yace “Hawwa, ke, Hawwana? Me akamiki mesa kike kuka haka? Hawwa” sheshekan kuka take jikinta har rawa yake tarike Baba sosai takasa magana dasauri Baba yadago kanta saikuma yajuyo da kyau idanunshi sunyi jaa yace “zonan Hawwa zo” yajawota yasata a kirjinshi tai hugging Baba so tight this is abinda bata tabayiba hugging Baba saidai maybe datana yarinya, bayanta Baba yashiga bubbugawa yace “ya isa Hawwa ya isa, zakisa hankalina yatashi, koma menene ke damunki baifi karfin Allah ba, ya isa Jiddalo na, ya isa, yi shiru yi hakuri kinji, kinada matsala awajen aikinki ne?” Girgixamai kai tayi alamun a’a tana tsagaita kukan tana sauke ijiyan zuciya ba kakkautawa a kirjin Baba, ahankali yace “to menene ke damunki”? Murya chan kasa tace “Baba aure nakeso nayi nagaji da yanda kowa keyi dani sabida banyi aureba” ahankali Baba na buga bayanta yace “karki damu zaki aure, anmini kwatancen wani Malami na Islamic chemist ranan asabar tunda ba aiki zan kaiki muje muji ko aljanu gareki dake hanaki aure, kokice baki sonsu kosu sugudu zamuji dalili kidena damun kanki namiki alkawari bazan kara takura miki ba, lafiyanki yafi komi mahimmanci agareni Hawwa na, kiyakuri kinji yarinyana yar albarka kiyakuri da rayuwa, komi tsari ne na ubangiji kizama mai juriya da hakuri akwai Allah Hauwa’u kinji” gyadamai kai Hawwa tayi, Baba yayi shiru chan yadago ta daga jikinshi yace “zafin jikinki ya baci kinsha magani kuwa?” Gyadamai kai tayi ahankali Baba yace “to zai sauka, sha lemon kici naman bari naje masallaci, kada kuma kisake kuka kinajina” gyadamai kai tayi yadafa gadonta yana mikewa daukan crutches din tayi tabashi ya karba yafice tabishi da kallo saikuma ta kalli abincin bata iyaci, wayanta ne yahau ringing da mugun sauri takai hannunta ta dauki wayan Ammi tagani a screen sanyi jikinta yayi tadauki wayan Ammi ma sake kwantar mata da hankali tayi sun sade suna waya ahaka bacci yayi gaba da ita koda Baba yadawo ganin tayi bacci yawuce yana jawo mata kofa duk ya damu ganin bataci abinci ba. I KNOW SOME PEOPLE MIGHT BLAME HAWWA ACE KE BAKIDA ZUCIYA NE MENEMENE LİSTEN I THINK IDAN KANAMA MUTUM SON GASKIYA YOU DO EVERYTHING IN YOUR POWER TO HAVE THEM BACK IDAN KUN RABU.💔 IDAN SO DA KAUNAN NA GASKIYA NE AT FIRST BAZAKA YARDA LALLAI LALLAI KUN RABU BAFA SAI REALITY HIT YOU💔 DONT BLAME HAWWA, SHE VALUE NI’IMA, BUT KUNA GANIN ABINDA MAMAN NI’IMA TAMATA SHINE DAIDAI???? [9/19, 11:55 PM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 3️⃣0️⃣ KUNSAN ME AKE NUFI DA INTIMACY CLASS? CLASS NE DAYA KUNSHI KOYARDA ABUBUWAN YAKAMATA KOWACE MATAN AURE DA AMARE YAKAMATA SU SANI, TUNDAGA KAN MENENE SHI SADUWA DA IYALI, YA AKE SARRAFA MIJI A GADO, YA AKE KULA DA MIJI, YAZAKI ZAMA GWANA KIYI FINCINKAU CIKIN MATAN SA🥰 A INTIMACY CLASS BABU KALAN ABINDA BAZAKI KOYABA DAN HAKA JOIN US TODAY WITH JUST 5K SHEKARA DAYA NE CLASS DIN. MAKESURE KINADA TELEGRAM KAFIN KIBIYA CHAT ME UP IDAN KINASON SHIGA WANNAN CLASS MAI TARIN FA’IDA wa.me/+2347012181461 Washegari around 5 ta farka da ciwon kai har bata iya bude idanu da kyau, gashi tai staining kayanta da wajen abinda bata tabayiba, ta tashi tacire kaya da zanin gadon batada karfin wanki a basket na laundry tasa, tasake kwanciya ko daga kafa tayi saitaji akanta, tana ahaka Baba yayi knocking da sallama da katuwan muryan nan nasa yace “zan shigo” kofan yabude ya shigo dakin yaganta kan gado hankalinshi yakara tashi ganin sosai Hawwa fa batada lpy, batama iya bude idanu, cikeda damuwa yace “Hawwa na” yazo wajen gadon yana dagota jikinta kaman fire Baba yace “subhanallahi, Hawwa zoki lallaba kiyi wanka muje asibiti, kokuma bari kiga nakira Ni’ima” wayansa yaciro daga aljihu yashiga kokarin kiran Ni’ima Hawwa na kallonshi da kyar harya katse bata dagaba yace “bata dagaba bari kinsan asuba ne hala bata tashi ba, bari nasake kira” yasake dialing number saiya cema Baba busy kusan sau 4 yana trying yace “busy busy yake gayamin” dan murmushi kadan Hawwa tayi ganin shima Baba tai blocking nashi, cikeda karfin hali muryanta baya fita da kyau tace “Baba karka damu bari naci abinci zan lallaba naje asibitin nasu adubani” gyadamata kai Baba yayi yajuya yace “shirya wankan bari nahada miki ruwa” sosonta yaduka yadauka yafita yana dungura sanda yashiga kitchen Umma na kitchen din ta banka uban tsaki ko kallonta baiyiba, ruwan da aka ijiyemai nashi na wanka yajuye mata yadauka yafito yatara na sanyi ruwan yayi dalam dalam dan jikinta akwai zafi sosai yakaimata bayi sannan yadawo dakin yabuga mata yace “fito Hawwa” fitowa tayi da hula akanta ahankali take tafiya tana dafe kanta da hannu daya hannu daya tana dafe bango, Baba yakama hannunta gwanin ban tausayi ya jinginata a bangon wajen yaci bari nakawo miki kujera, kujera ya dauko yasamata abayin sannan ya shigar da ita yarufo mata kofa, bata taba sani ana irin ciwon kan nan aduniya ba, kowani motsi tayi sai kan ya amsa, tadan jima tabude kofan Baba na jiranta, brush yabata daya koma daki yadauko mata tayi yariketa yakai daki ya zaunar kan gado, Allah sarki da kanshi yabude sip yazaro mata yar doguwan rigan da yagani na atampa green, ya ijiye mata kusada ita, tabishi da kallo yanda yake dingisawa yadauko mata mayyukanta yakawo gadon ya ijiye duka kusada ita murya chan kasa yace “sa kaya ganinan zuwa” yawuce yafita, da kyar ta tashi tadauko su pad, pant bra tashiga shiryawa ahankali tasaka green atampan da Baba yadauko, dogon riga very simple yet stylish dinki dan har collar gareshi rigan, ta zauna ahankali kome zatayi kaman kanta zai fadi, dan karamin gyalenta green ta dauka ta yafa tasake kwanciya agadon Baba yashigo da shayi a hannu yazo gadon yazauna kusada ita yace “zoki sha muje” hannu tadagamai alamun bazata iyasha ba, tana lumshe idanu saikuma dan gajeren bacci yayi gaba da ita wuraren 7 ta farka, jikinta har kyarma yake sabida zazzabi kaman ana tsinka hanjin cikin jikinta, idanunta sunyi jajir, gyalen tasake dauka tayafa dan bazata iya daurin dankwali ba ta lallaba ta mike tana daukan wayanta da handbag da car key a hannu tasaka flat shoe black tafito, Baba na compound tafito yamike dasauri yataho da sauri yana kallonta yace “kin tashi” dan murmushin karfin hali tamai tace “bari naje asibitin su adubani” Baba yace “zaki iya tuki kuwa da ciwon kan nan”? Murya cha kasa tace “zan iya Baba karka damu” har mota yarakata ganin hankalinshi bai kwanta ba da fitan ita kadai yasa ahankali tace “Baba ko Ni’ima zata iya dawo dani kazauna kaji” gyadamata kai yayi ya maida mata kofan yarufe ta tada motan taja Baba yabi motan da kallo. Ahankali take tukin, da kyar take iya bude idanu har jiri jiri take gani amman sabida karfin hali haka tashiga hanya jikinta kaman wuta, ko kadan bata gudu sosai cus jiri take gani, har layi take, hospital nasu na yan sanda takeso taje tunda Ni’ima tace tadaina zuwa hospital nasu wanda shine hospital datake using idan batada lpy, sunkai wajen traffic light na zone 3 ta tsaya tana jiran yakai turn nasu tawuce, dan tsayawan kawai yasa taga idanunta sun fara ganin duhu, kawai idanunta suka fara kukkullewa suna firfir, internally taji kaman an kunna wani engine na vibration a jikinta, kawai jikinta yafara rawan da bata iya controlling tana fisfisgewa tafara convulsing. Bakin rigiman Noor yasa yau yatashi da wuri cus tace shizai kaita school, tunda suka shiga motan nan surutu takemai, ganin an kirashi yafara waya yasa ta barshi tawuce window tamike tsaye tana kallon hanya ganin sun tsaya chak, motan dake next to them a layi yar corolla data tsufa ba irin tasu ba ta kalla, ihu tayi tace “Dady loook someone is sick, Dady someone is shaking, I think is Fairy Angel Anty, Daddy!” Yarinyar tai ihu dayasa Khaleel yadan dakatar da wayan dayake yazo wajen yace “Princess menene”? Leko da kanshi yayi shima idununshi suka sauka kan Hawwa dake convulsing acikin mota ita kadai kanta na karkacewa yawu nabin gefen bakinta, daidai tawani mike ta sandare ta danna tootle motanta yayi gaba yana arnen gudu jikake karakakakakap!!!! Motanta yana dukan motocin dake gabanta with full speed… Dawani irin sauri Khaleel yabude bayan motan yafito yanabin motanta da gudun bala’i kaman bashiba acikin traffic din nan some people ma nafitowa dan some people anga Hawwa na convulsing, every gudu da Khaleel yake he’s telling her in his mind don’t die! Don’t die! Saida motanta yahada 5good cars suna gudu saida sukakai jikin wani trailer ne akai gwarap!!! Dole motocin suka tsaya hakama nata ya tsaya but still pushing nata keyi sabida kafanta, glass na gaban motanta ya tarwatse kwasha kwasha kanta na jini hannayenta na jini, lafiyayyen accident Hawwa ta hada, Khaleel yafara reaching wajen motanta yana zuwa wajen motan nata dake hayaki sosai yashiga budewa jama’a nataruwa ana tayashi budewa ana zuwa wajen sauran motocin yana kallonta yana kokarin bude motan yanda har airbag na motan yafito yatareta tagaba, bude motan yayi nasaran yi yashigo jini nabin hannuwanta da goshinta ga some kwalabe ajikinta, ya zare sitbelt dinta, Hawwa tafado jikinshi tana convulsing kumfa nafitowa ta gefen bakinta da yawu, jini nabin gefen goshinta, dasauri Khaleel yasa hannunshi yariketa, yakai hannunshi ya zare kafafunta daga tootle flat slippers nata nafita daga kafafun, lips nata na jini sabida yanda take biting nasu zata cigaba dasauri Khaleel yakai hannunshi yasa abakinta ta shiga tattaunewa tana datse hakoran akansu, daidai Salman da bodyguards nashi da mopol dinshi rikeda bindigoginsu sunzo akahau kallonsu jama’a while ana ciro sauran mutanen da Alhamdulillah babu wanda ya mutu saidai ciwo, rike Hawwa yayi gam ajikinshi yace “Salman pay for all damages she caused, I’m taking her to the hospital!”. [9/19, 11:55 PM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 3️⃣1️⃣ KUNSAN ME AKE NUFI DA INTIMACY CLASS? CLASS NE DAYA KUNSHI KOYARDA ABUBUWAN YAKAMATA KOWACE MATAN AURE DA AMARE YAKAMATA SU SANI, TUNDAGA KAN MENENE SHI SADUWA DA IYALI, YA AKE SARRAFA MIJI A GADO, YA AKE KULA DA MIJI, YAZAKI ZAMA GWANA KIYI FINCINKAU CIKIN MATAN SA🥰 A INTIMACY CLASS BABU KALAN ABINDA BAZAKI KOYABA DAN HAKA JOIN US TODAY WITH JUST 5K SHEKARA DAYA NE CLASS DIN. MAKESURE KINADA TELEGRAM KAFIN KIBIYA CHAT ME UP IDAN KINASON SHIGA WANNAN CLASS MAI TARIN FA’IDA wa.me/+2347012181461 EPISODE 3️⃣1️⃣ Wucewa yayi two bodyguards na binshi abaya daya rike da jaka da wayan Hawwa da Salman yabasu su biyoshi, dayan babu komi a hannunshi, suna zuwa wajen rolls Royce dinshi suka budemai baya shiga ciki yayi yana rike Hawwa ajikinshi Noor tafashe da kuka tana kallon yanda jikin Hawwa ke fizgewa, Khaleel yace “sauke glass na motan kasa she need breeze” saukewa yayi, driver yayi kwana kawai suka fara gudu a lane din kafin su sami uturn su dauki wani hanya, hannun dogon long sleeve dinshi Khaleel yakai bakinta gently ya goge yawun dake fitowa daga bakinta yana kallonta damuwa sosai akan fuskanshi kaman zai kirata da idanu yace ta farka ta farka tsabagen yanda yake kallonta, Noor na kallonsu tace “she’s biting your hand Dady” murya chan kasa yana kallon Hawwan dake jikinshi yace “she’s sick that’s why” dasauri Noor tace “Dady I love her alot can I take her pain away?” Shiru yayi yana kallon fuskan Hawwan yace “pray for her” yanda Oga yace aje hospital yasa driver yakaisu hospital din Excellency daya gina, hamshakin hospital ne, kallon Hawwa Khaleel yake bayako kyafta idanu, suna parking ana zuwa, karbanta akai daga jikinshi sukai ciki da ita. Sauka yayi daga motan yabama bodyguard nashi hannu alamun yabashi wayan da handbag din Hawwa ya karba yace “drop Noor a school” yakalli Noor saikuma ya matso ya manna mata kiss a goshi ahankali tace “Dady will my FAA be fine?” Gyadamata kai yayi yace “she can fight! She will fight the sickness trust me” washe baki Noor tayi tace “My FAA is very strong right Dady” gyadamata kai yayi, ahankali tace “Dady please stay with her don’t fight like that day at super market” shiru yayi saikuma yace “you talk too much go to school” yarufe mata kofan yawuce yashiga cikin hospital din zuwa dakin emergency da aka kwantar da Hawwa, wayanta dake hannunshi ne yashiga ringing dasauri yadaga yaga suna Baba, jimmm yayi he remembered Salman yagayamai mutumin baida kafa he’s crippled that means he’s a sick old man idan yatadamai hankali fa? No! Yafadi ahankali. Yana tsaye awajen rike da wayan harya katse, daidai Nurse tazo wajen da form a hannu ta mikamai tace “Sir can you fill the form or you have to call her family” sabida yagaya musu hatsari tayi yakawota, paper yakalla da nurse din kaman wanda baiso yayi magana yace “I will call the family”, sannan yadanna screen na wayanta ganin babu key yasa yashiga call log nata number daya gani da Ammi yayi dialing ringing daya Ammi tadaga tace “Hawwa na kin dena damuwan ko” shiru Khaleel yayi baisan yanda ake communication da normal mutane ba sai masu kudi yan league nashi muryan matan is so calm, “Hello Hawwa” Ammi tasake magana, dan gyaran murya Khaleel yayi kaman wanda aka bama big task adan hankali yace “she just had an accident Ma’am she’s in the hospital they’re call for her family” “Innalillahi wa innailaihi raji’un, Hawwa tai accident, tana ina kace? Wai Hawwa na? Jidda ake magana?” Dan sosakai Khaleel yayi yajuya kozaiga security nashi yabasu wayan suyi yatuna yasasu sukai Noor school, murya yar kadan kaman wani bawan Allah yace “yes Ma’am” sai kawai yaji Ammi tafashe da kuka sosai dasauri yacire wayan daga kunnenshi yana dan yatsine fuska irin mehaka takeyi saikuma yaji muryan namiji Babba na Hello Hello maida wayan yayi kunnenshi yace “yes” Baffa yace “bawan Allah awani hospital take? Ya condition nata yake, idanunta biyu ne kahada mu da ita muyi magana” kai tsaye Khaleel yace “she’s very sick, she’s unconscio…..” ai kafin yakarasa maganan yaji kukan mutane dayawa, Baffa yace “ya sunan asibitin”? Ahankali Khaleel yace “Leadway” “to mungode gamunan zuwa, mu muna zaria zankira Babanta yanzu zai taho” Baba na zaune a kofar gida yaga number Ammi na kiranshi kin dauka yayi chan saiga number mijinta Baffa hakan yasa yadauka yana kokarin mai sallama Baffa yace “Malam yanzun nan aka kiramu da number Hawwa” faduwa gaban Baba yayi sosai bana wasaba yace “Hawwa, Hawwa? Batajin dadi ai taje asibitin su Ni’ima” Baffa yace “wanda yakiramu yace tayi hatsari amman ka kwantar da hankalinka tana asibitin Leadway nan aka kaita katashi kaje ana neman yan uwanta na jini badai musan me ake ciki ba” salati Baba yafara yana sallallami baima tsaya yakarajin wani bayani da Baffa keyiba da sauri yamike yakoma ciki yana salati kaman wanda ya haukace duka kudadensa dabaya kashewa ya tattaro yafito yana salati kawai. “Innalillahi wa Innailaihi Raji’un, Ya Allah Hawwa na, Ya Allah y’ata, marainiyata Ya Allah, Innalillahi Wa Innailaihi raji’un, Allahuma ajirni fi musibati, Lahaula walaquwata illabillahil aliyul azeem” salati kawai Baba yake ko kallon Umma dake tambayanshi lafiya baiyiba yafito luckily saiga keken daya sauke mutane zai juya taresa Baba yayi yashiga yafadamai sunan asibitin yashiga still salati yake. A gate na asibitin aka sauke Baba ya shigo baya hayyacinsa dauriya kawai yake irin na maza da crutches nashi yake dungurawa yana hoping yana shiga yana kallon asibitin da tunda yazo duniya baitaba ganin asibiti mai kyau irinsa ba yana kara tsorata yana addu’a Allah yarufa musu asiri, Khaleel na tsaye a reception din yana waya Baba yashiga kiciniyar turo Glassdoor dakeda karfi da aka rubuta push ajiki, tsabagen yanda baida karfi kuma yarude baisan sanda karfenshi ya turgude yafita daga hannunshi ba Baba yafadi tim karafunan ma na zubewa dan takalminshi na kafa daya dayake sawa shima yafita yayi tsalle zuwa wani waje, dasauri Khaleel dake waya yadago jin kara ganin tsoho mai kafa daya yafadi hakama crutches nasa yasa dasauri yacire wayan daga kunnenshi yayi wajen kafin others suzo yarigasu yabude kofan yafita da sauri, one thing about him tun yana yaro yanada tausayin masu nakasu any disabled person have a special place a zuciyan Khaleel. Ahankali yaduka agaban Baba yakai hannayenshi yakama kafadan Baba da jikinshi ke rawa yana ambaton Allah har lokacin sama, cikeda tausayi yace “sorry” tsayuwa yayi da kyau yana jingina da bango yana kallon fuskan Khaleel dahar ya duka yana kwasanmai crutches din yataso yabashi da sauri, ahankali yace “sorry, are you hurt anywhere”? Yashiga duba Baba yana kakkabemai gaban riganshi yasake komawa yadaukomai slippers nashi wari daya ya duka gabanshi ya ijiyemai Baba yasaka, Khaleel yasake tasowa for the first time yayi hausa ganin kaman mutumin bai gane turenci ba yace “kaji ciwo? Akwai inda kema zafi?” Girgizamai kai Baba yayi yace “thank you Allah maka albarka babu inda kemin ciwo y’ata ne dai ke ciwo” Kaman zaiyi kuka yace “kirana akai y’ata Hawwa tayi hatsari tana asibitin nan ko kasan inda ake tambaya? Ni wama yakawota nan? Bamuda kudin biyan irin wannan asibitin, Innalillahi wa Innailaihi raji’un Allah karufamini asiri” Baba yana maganan yana kalle kalle he’s just distabilize, ahankali yasa hannu yamai pushing door din, Baba yasake kallonshi yace “nagode kaji” yashiga ciki Khaleel yabishi, sannan yamai pointing dakin da Hawwa take ciki yace “kaduba wanchan dakin” dasauri Baba ya kalli Khaleel saikuma ahankali yace “nagode ko yaro ya sunanka”? Dan kyafkyafta idanu Khaleel tayi sau biyu yakai hannunshi ya shafa kanshi kaman mara gaskiya ahankali yace “Ibrahim Khaleel” ahankali Baba yace “nagode Allah maka albarka Ibrahima bari naje” gyadamai kai Khaleel yayi ahankali Baba yawuce Khaleel yabishi da kallo saikuma yawuce yafita dasauri. Baba na kaiwa wajen dakin ya hango Hawwa kwance ga bandage a goshinta da hannunta shima ansa bandage ga ciwo a lips dinta sosai an samata drip kala uku all at once bude dakin yayi yashiga yana salati da sallallami yarike hannun Hawwa kawai saiya fashe da kuka yama kasa magana, shigowa dakin akayi wata nurse ce tace “sannu Sir kaine mahaifinta”? Dagowa Baba yayi yana share hawaye yace “eh” tace “Baba muna bukatan information nata dakuma signature” ijiyan zuciya Baba yasauke yana karban takardan gabanshi na faduwa yace “toh Allah karufamana asibiti nawane duka abubuwan nan? Nawa zamu biya?” Dan murmushi nurse din tayi tace “karka damu Baba bawan Allah daya kawota yabiya kudin komi tatas” Dasauri Baba yace “ohh Allah waye shi? Yana ina nagode mai”? Murmushi nurse din tayi tace “ai naganku tare just now kuna magana awajen kofa” baki Baba yarike yace “Ibrahima? Yanzu shine daman amman shine bai sanar dani ba kuma harda nunamin dakin, to Allah yamai albarka, Allah yarabashi da iyayenshi lpy, bari nayimai godiya sainazo na cike” yamika mata paper zai tashi dasauri tace “yatafi ai” yadai ijiye wayanta da jakanta dani, ijiyan zuciya Baba yasauke saikuma ya shiga rubutu, tass Baba yayi komi yabata tafita chan takawomai wayan Hawwa da jakanta Baba ya karba yana tofamata addu’a, Ammi tashiga kiranshi dagawa yayi Ammi na kuka sosai tace “Malam kakai wajen Hawwan yaya take”? kaman ba Baba ba yace “ya isa ya isa dena kuka gatanan dai Alhamdulillah banga likitan tukunna ba amman ance convulsion tayi a mota harta jawo hatsari wani bawan Allah yakawota asibiti yabita kudin komi” cikeda damuwa Ammi tace “Alhamdulillah Alhamdulilah nima ina hanya” Baba yace “Allah yakawoku lpy” wayanshi Baba yadauka yashiga kiran Ni’ima ya sanar da Ita kawarta tai hatsari amman baya shiga hakan yasa ya nemi number Baban Yaseer yakira ringing daya yadaga anatse yace “Baba barka da warhaka” cikeda damuwa Baba yace “Aliyu Hawwa tayi accident gatanan a asibiti rai a hannun Allah” yanda zuciyan Baban Yaseer yabuga yakusan fitowa yace “wat?! Baba Hawwa tayi hatsari!”? [9/21, 5:34 PM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 3️⃣2️⃣ KUNSAN ME AKE NUFI DA INTIMACY CLASS? CLASS NE DAYA KUNSHI KOYARDA ABUBUWAN YAKAMATA KOWACE MATAN AURE DA AMARE YAKAMATA SU SANI, TUNDAGA KAN MENENE SHI SADUWA DA IYALI, YA AKE SARRAFA MIJI A GADO, YA AKE KULA DA MIJI, YAZAKI ZAMA GWANA KIYI FINCINKAU CIKIN MATAN SA🥰 A INTIMACY CLASS BABU KALAN ABINDA BAZAKI KOYABA DAN HAKA JOIN US TODAY WITH JUST 5K SHEKARA DAYA NE CLASS DIN. MAKESURE KINADA TELEGRAM KAFIN KIBIYA CHAT ME UP IDAN KINASON SHIGA WANNAN CLASS MAI TARIN FA’IDA wa.me/+2347012181461 Ni’ima na kwance adakinta dan tun rannan maganan kirki baya shiga tsakaninsu, shima Baban Yaseer ya tattarata ya ijiye a gefe dan baison wahala da hayaniya, idan yashigo dakin yazo daukan kayane, yanda ya tattarata ya watsar abin bakaramin cimata rai yakeba, duktai wani iri kaman ba itaba, batada aiki sai shan kayan matan da Mama ta aiko mata dashi sabida duk randa zasu shirya yadawo yaga chanji, tana kwance awajen taji muryan Baban Yaseer ya ambato sunnan Hawwa, mummunan faduwa gabanta yayi dasauri ta zabura tamike tsaye tasauka daga gadon tai wajen kofa tasa hannu tabude tafito tahaderai tai folding hannu a kirji tana kallonshi, daidai lokacin Baban Yaseer yana sauke wayan daga kunnenshi da bala’in damuwa yakalleta yama manta basa wani maganan kirki fada suke yace “Hawwa had an accident Wife, Innalillahi! Suna asibitin Leadway, je dauko mayafi lets quickly go, ya Allah please keep Hawwa safe for me, please please please, yi sauri wife dauko mayafi” yayi maganan duk yadamu baimasan meyake fita daga bakinshi ba, tunda Ni’ima ta ayrı Baban Yaseer bata tabajin bakin ciki kansa kaman na yanzu ba, yanda yakeyi wlh koda tana labour room zata haihu bataga kalan rudewan nan atattare dashi ba, kirjinta kaman ana sassake kitsen wajen sabida suyan dayake mata na azaba, azuciye tashigo cikin falon yana kallonta danya dauka akwai wani abu dazata dauka awajen, batai wata wata ba tasa hannu tadauki car key shi dake kan table tarike gam a hannunta, Baban Yaseer yakalleta dasauri, Ni’ima tace “we are not going” da mahaukacin damuwa akan muryan Baban Yaseer yace “me kikace?” Kallonshi tayi afadace ta matso dab dashi tana hucin kishin fitina ganin yanda baya hayyacinsa sabida kawarta tace “Hawwa ta mutu ma idan zata mutu is not my business tunda ba yar uwanmu bace ko munhada jini da ita ba, kuma bazaka ba wat is your business with her? Nagadai kawata ce ba taka ba? Kataba ganin ina shigema abokananka maza? Baruwanka da Hawwa” baki Baban Yaseer yabude zaiyi magana Ni’ima taci numfashinsa tace “Aliyu stay away from my friend! Hawwa kawata ce she has no business with you! Baruwanka da ita! Wayataba cewa dole sai miji yadauki responsibility kawar matansa? Get a hold of yourself kadaina bin kawata kuma ba zakaba!” Tun bayan abinda yafaru ranan yadan bata space cus yasan she’s not okay, amman yaudai no, damuwan daya ciki ma jin Hawwa tayi hatsari bazai taba iya tsayawa gardama da ita ba he just want to see kanshi gaban Hawwa, hannu yamika mata strictly yace “give me my car keys” faduwa gabanta yayi yanda yahade rai yana tabashi key bama ta maganganun datamai yakeba ta masoyiyarshi dake asibiti yake baidama lokacin biyemata suyi fada hakan yakara tunxurata cikeda karfin hali tace “bazan bayarba, nace bazaka je ba, uban me kahada da Hawwa? I’m tired of yanda every little thing you will be running to her rescue, rannan haka kafita tsakar dare without thinking twice Aliyu kabar ni da yaranka biyu cikin gidan nan katafi wajen wata, wat if mu wani abu yasame mu? Wat if barayi sun shigo? I’m your wife you know nikeda hakki akanka ba Hawwa ba, bakada wani business or what so ever da abokiyata, wlh bazan bada key nan ba” cikin kakkausan murya Baban Yaseer yace “this is the last time zan miki magana, hand over my car key! I don’t have time for argument ko bala’i dake, ruhina, zuciyata da kuruwata basa nan suna wajen Hawwa da gangan jikina kawai kike magana, give me the damn car key Ni’ima” yanda kalaman Aliyu ke samata bakinciki kaman ta hadiye zuciya ta mutu awajen, ita Aliyu ke gayama magana haka, jitayi koma mexai faru yafaru kaman zata haukace da bakin ciki tace “wlh saidai kome zakayi kayi bazakaje asibitin nan ba, bazakaje wajen Hawwa ba, ina matarka kana gayamin kuruwanka na wajenta da gangan jikinka nake magana” kawai tafashe da kuka mai ciwo tace “macuci, maciyi amana kawai, mayaudari, kawata zaka so har kana haukacewa akanta haka dame Hawwa tafini? Baban Yaseer kaci amanata wlh kaci amanta, Allah ya kashe Hawwa! Allah ka dauki ranta afito da gawanta daga asibitin na……n” hannu dayaga ya kaimata mari a fuska sai kuma ya tsaya chak hannun na gab da landing a fuskanta tareda sauke hannun kasa yana huci sosai jin addu’an datama Hawwa, hannunshi tabi da kallo daya dunkule da yanda yake huci tace “ni zaka mara sabida Hawwa eh Baban Yaseer? Ni matar ka? Ni Ni’ima zaka kusan daurama mari sabida kawata? Baban Yaseer ni”?. Bai tankataba cus baiso fushi yadebeshi yayi wani abun dazaiyi nadama nan gaba, baiyi believing in hurting women ba, but harga Allah Ni’ima is pissing him off, baima fahimci this whole anger da fushi da wani tantrums nata ba akan zancen nan shi baice zai auri Hawwa ba out of goodwill bawai dan bazai iyaba no sabida kawai bayason yabata beautiful years of friendship nasu, and again bai sanar da Hawwan ba, Hawwa have no idea yana sonta so what is all this haukan da Ni’ima keyi? Hannunshi yasa yakamo nata azuciye zai karbi key din Ni’ima tashiga kokawa dashi tana kaimai duka da hannu daya tana haki. “Wlh bazan bayarba saidai ka kasheni ka amsa” murde hannunta Baban Yaseer yayi Ni’ima tai kara tace “Aliyu you’re hurting me sabida Hawwa, wannan rawan jikin da haukacewan sabida best friend dina kakeyi, Aliyu I hate you, how could you? Why will you fall in love with Hawwa? Meta fini dashi? Yarinyar datai kwnatai sabida bakin jini? Yarinyar da Babanta ke rokon mutane suzo su aureta, rawan jikin menene kakeyi dame Hawwa tafini”? Hannunta ya murde da karfi ya karbi key sannan yanunata da hannu amasifance yace “Hawwa tafikida komi! Tafiki hankali! Tafiki natsuwa! Tafiki ilimi! Tafiki kyau da iya murmushi! Tafiki kunya! Tafiki iya girki! Tafiki kwazo! Tafiki kwarjini da haiba! Daga ranan bikinmu rannan dana fara haduwa da Hawwa naji inama ita na aura bakeba! Haryau har gobe I wish inama Hawwa na fara sani not you! I wish itane matana! Hawwa will never act like this! Hawwa carry kanta with dignity! She respects kanta! She knows what she’s doing unlike ke, look at the way kike behaving kaman dakikiya! I explained something for you but brain dinki yakasa comprehending ko ascertaining duka abinda nace, bayan you forced me to speak cus kece kikaje kikamin bincike who sent you to check my phone? Kina bincikamin waya who do you think you’re? Kece ke aure na? Kinama Hawwa wishing mutuwa kawarki that did everything in her power for you! Kin dauka inda inaso na aureta bazan iyabane? Kira daya zanma Baba angama magana, I explained everything for you but still jibi yanda kikeyi? What is all this classless attitude? For wat exactly? I hate razz woman idan kika zama one I will terminate aurenmu cus ban iya ihu ko fada ba, bakina baida kyau, don’t push me, if you push me wlh wlh saina auri Hawwa kuma agidan nan zata zauna! Don’t push me to the wall Ni’imatullah!” Kadakai yayi yawuce yafita abinshi Ni’ima tafashe da kuka sosai awajen kaman ta kashe kanta yau tayi dana sanin sanin Hawwa, ita Baban Yaseer zai kira dakikiya Innalillahi, batun yau yafara son Hawwa ba?. EPISODE 32 WOWW WOWW BABAN YASEER YAKIRA NI’IMA DAKIKIYA😫 YA KYAUTA??? WLH DA CIWO MIJINKA IS THIS CRAZY INLOVE WITH YOUR BESTY💔 [9/21, 5:34 PM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 3️⃣3️⃣ KUNSAN ME AKE NUFI DA INTIMACY CLASS? CLASS NE DAYA KUNSHI KOYARDA ABUBUWAN YAKAMATA KOWACE MATAN AURE DA AMARE YAKAMATA SU SANI, TUNDAGA KAN MENENE SHI SADUWA DA IYALI, YA AKE SARRAFA MIJI A GADO, YA AKE KULA DA MIJI, YAZAKI ZAMA GWANA KIYI FINCINKAU CIKIN MATAN SA🥰 A INTIMACY CLASS BABU KALAN ABINDA BAZAKI KOYABA DAN HAKA JOIN US TODAY WITH JUST 5K SHEKARA DAYA NE CLASS DIN. MAKESURE KINADA TELEGRAM KAFIN KIBIYA CHAT ME UP IDAN KINASON SHIGA WANNAN CLASS MAI TARIN FA’IDA wa.me/+2347012181461 Khaleel na zaune a premises na asibitin kan wani hadadden kujera dake under wani shade na flowers yana jiran suzo su daukeshi dan sunce sun kusa akwai traffic a hanyan school na Noor sabida accident din nan, kuma hakanan baiso yakoma ciki sabida Baba tunda yagane Baban Hawwa ne yakejin nauyinsa hakanan, motan Baban Yaseer daya danno kai cikin hospital din Khaleel yabi da kallo, wanda kallo daya yama motan yagane motan sabida plate number shi kanshi baisan how come ba but yatuna rannan yakalli plate number motan kuma yazauna akanshi baimasan me dalilin da plate number wani random mutum zai zauna akansa without permission ba, haderai yayi tamau yabi motan da kallo, parking Baban Yaseer yayi nesada inda Khaleel yake zaune yakashe motan yafito yana sanye da riga da wando na shadda mai ruwan goro dayamai kyau, yakafa hula akanshi, haskenshi yafito bau ga bakin glass akan idanunshi, zagawa yayi zuwa bayan motan yabude yafito da manya manyan ledojin for you supermarket yayi shopping yarufe motan yawuce yana tafiya anatse, abu Khaleel yaji ya tsayamai a wuya sai kawai yatashi da hannu yakira security asibitin yazo da gudu yace “Yallabai gani” cikeda isa yanuna Baban Yaseer yace “seize ledojin da mutumin chan yazo dasu” dasauri security yakalli Baban Yaseer saikuma yakalli Khaleel daya haderai sosai yadan rage murya yace “Oga mezan gayamai? I can’t seize abinshi” ihu Khaleel yamai ranshi abace yace “tell him we give our patients food, we don’t accept akawo musu anything daga waje it’s a law daga yanzu go!” Khaleel yafadi aharzuke security yajuya yatafi da sauri shikuma ya tsaya awajen yana kallonsu dudda baiji meyake fadiba but dan bacin rai daya gani akan fuskan Baban Yaseer yamai dadi dan murmushi yayi yana tsaye awajen saiga Baban Yaseer yajuyo, dauke kai Khaleel yayi abinshi haushin sa yakeji kawai yaciro waya ma abinshi, haka Baban Yaseer yabude mota yadawo da komi ya ijiye sannan yawuce Khaleel yajuyo ya watsamai kallo mara kyau daidai motanshi na shigowa wucewa kawai yayi yashiga ya zauna sukabar hospital din sai alokacin hannunshi yafaramai zafi ya kalli hannun, dan tsaki yayi ya yarfe hannun yadan kishingida da kujera bacci yakeji sosai, yau kwata kwata bai sami baccin da ranshi keso ba. Gida suka wuce ana parking yafito yayi flat dinsu yabude kofa Momy yagani zaune tareda Momy Sam matar kanin Excellency wacce take baturiyan bahaushiya, mahaifiyar ta yar Nigeria ce yar kano bature ta aura ta haifesu saisa duk sukai kaman da baturen but hausa rass abakinsu, suna magana yashigo wajen Mommy yawuce ashagwabe yazauna kusada ita babu batun gaidasu yamika mata hannunshi kaman dan yaro yace “Moma zafi” duk randa shagwaban shi yatashi Moma yake kiran Mommy, dasauri Momy tace “Subhanallahi, Khaleely tayaya kaji ciwo haka? Menene amfanin guards dinka dazasu barka kaji ciwo haka? Why are they getting paid”? Afusace Mommy Sam dan duk jirgi daya ya kwasosu tace “fire them they don’t know their job, Khaleely ne zai kulada da kanshi? They’re very useless, Sorry Son” tai maganan tana kallon Khaleel dake abu kaman yaro yana kallon ciwon dakemai zafi, duk Mommy tarude ta tashi da sauri ta dauko first aid kit tazauna kusadashi spirit tadauka da sauri tana gutsuran auduga tasa aciki takai zatasa a hannun wlh kaman dan yaro, kaman Noor karama ya fizge hannun yace “Momy ni banson spirit zafi yakeyi” kaman Mom zata fashe da kuka dukta susuce tace “yakuri ka daure nasa maka kaji Khaleely, wai yama akayi kaji ciwo eh? All this workers namu sunsan babu abinda na tsana irin naga mistakenly kaji ciwo? Ya akayi kaji ciwo haka”? Turo baki yayi batare dayayi magana ba, Mom Sam ta taso itama tazo wajen tadafa kadanshi tace “muga hannun” nunamata hannun yayi ahankali cikeda dabara tace “toka daure give your Mom to treat it kaga yanda ta damu” kallon Mom yayi datai kaman zatai kuka kaman wani babban abine ya sameshi tsabagen yanda take sonshi, ahankali yace “small zakisa Mom” dasauri tace “eh naji, kadan zan sama” bata hannun yayi tasa kadan Khaleel yayi ihuu zokaga yanda suke lallashin sa ohh ikon Allah kaman kwai, sannan tashafa healing balm yamike ahankali, Mom tace “zokai breakfast” ahankali yace “I want to sleep I’m sleepy Mom” bangarenshi yayi Mom ta kwalama PA kira, dasauri PA tazo tana sanye da suit baki, Mom tace “cikin 3 girls din nan dasuka rage akaimai daya” Gyadamata kai tayi PA tayi tace “yes Ma” tajuya itakuma Mom suka cigaba da hira, fitowa PA tayi da Zainab dasai murna take cus bata dauka zai kara nemanta nabiyu ba aka kaita side nashi har zuwa sama, knocking PA tayi gaban dakinshi shiru hakan yasa tabude kofa takalli zainab tace “shiga” shiga ciki Zainab tayi itakuma PA tawuce. Fitowa Khaleel yayi daga wanka daure da towel a waist ruwa na bin chest nashi yakalli Zainab dake tsakiyan dakin tsaye, suna hada ido ta sauke kanta kasa dasauri jikinta har bari yake sabida dadi, awulakance yadauke kai wucewa closet yayi dan yaji sanda ake knocking bai wani jimaba yafito sanye da boxer yana kamshi yagaji bacci kawai yakeso fadawa gado yayi yana sauke ijiyan zuciya yana kallon sama hakanan kawai deep down he’s wishing ta farka yanzu, yadan lumshe idanu gaban boxer dinshi a mike idanunshi a lumshe har lokacin yace “ke come here” dasauri Zainab tai wajen gadon kaman tana magana da sarki tace “g….ga…..gan….gani” dan lallataccen tsaki yayi batare daya bude idanunshi ba yace “ride me” jikinta har rawa yake ta shiga cire kaya tazo tahau kanshi har lokacin idanunshi a lumshe, har cikin ranshi ya furta “don’t die i still have business with you” riding dinshi Zainab keyi amman he’s not even feeling anything kawai yayi shiru kaman matacce kusan 10min kawai ya kifar da ita yafara he don’t even know why yaketa gannin that accident mara kunyan yarinyar nan consistently…… Su Momy na zaune a falo suka fara juyoshi yana ihu, Mom tai murmushi tace “muje falo na kinsan Khaleel baisan menene shiru ba shikuma arayuwansa” tabe baki Mom Sam tayi tace “idan da sabo ai nasaba hakama Sameer duk ubanninsu suka gado ai” dariya sukayi daga Mom har ita tace “yara ace this is just wat is making them happy, zamaninmu is not like that ooo” dariya Mom tayi tace “is from abincin dasuke ci, see en let’s give them happiness” Mom Sam tace “sonake Sam yayi aure kaman Khaleel banson matan banza, shikuma matan banza yafiso” Mommy tace “samowa zakiyi kimai da yaronka yayi iskanci awaje gwara yayi agida, look at abun kaman irin ragon layya ko nama, danka na son wannan tinkiyar I don’t mind konawa ne wlh zansa kudi na sayo na kawomai yacisu ya koshi koyayar koya zubar idan yagama ci duk ba matsala ta bace haka nake kallon duka matayen Khaleel kaman tumakai danasa kudi na sayo nabashi yayi bukatanshi da su idan baiso ya zubar ko ya yasar Safara” tasauke ijiyan zuciya tace “all this shaye shaye is time zasu dena yarane, last month Khaleel yayi 32yrs birthday nashi fa, he’s still a child, at the age of 24 nafaramai aure cus I caught him watching all this videos na banza, I give d’ana freedom yayi anything dayakeso agaba saisa me and Khaleel share a deep bond sosai I understands him sosai sama da babanshi, idan lokaci yayi zakiga da kansu zasubar shaye shayen kuruciyane wlh, kinga Khaleel babu wani abu nashi daban sani ba, I choose the gurls all of them for him , I’m his everything” gyadama Mom kai tayi tace “wlh zanma Sam auren nan shima” Kusan 1hour suna juyo ihun Khaleel ko ajikinsu chan suka jishi shiru PA tawuce dan dauko yarinyar dan baya kwana da kowa agadonshi, knocking tayi gaban kofan batare data budeba tace “kifito” tashi Zainab tayi daga kasa tana kallon Khaleel dayayi rub da ciki abinshi, kasanta har zafi yake mata ya kumbura sabida yanda shi babu yi ahankali a lamarinshi tawuce tafita. EPISODE 33 JAMA’A KHALEEL IS SO PETTY😂 CUS TELL ME WAT HE DID THERE DAYASA AKA HANA BABAN YASEER SHIGA DA SHOPPING😂😂 WAIT OO HOW COME HAR PLATE NUMBER YA HADDACE YAKUMA GANE FUSKAN BABAN YASEER??? KUN FARA JIYO WARIN MEKE FARUWA GAME DA THIS BAD BOY KO SAITAI TSAMI ZAKU GANE?😃 [9/22, 4:46 PM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 3️⃣4️⃣ REPOST MY TIKTOK FANMILY❤️ https://vm.tiktok.com/ZMhFRaBuC/ Shiga cikin hospital din Baban Yaseer yayi anan reception yaga Baba zaune dasauri yayi wajenshi adan rude yace “Baba” dasauri Baba yajuyo jin muryan Baban Yaseer yace “na’am Aliyu harkazo? Ga dakin nan likitoci na ciki cewa sukai na fito, ina Ni’ima”? Boye komi yayi yace “tana asibiti, nariga na gayamata zatazo da zaran tasami chance” Baba yace “Allah sarki Ni’ima nasan tashiga cikin tashin hankali” Baban Yaseer yace “Baba an ina tayi hatsarin”? Tagumi Baba yayi ahankali yace “wlh bansani ba ko inda motanta yake ma bansani ba ta lafiyanta nake yanzu, kwananta biyu batada lafiya tun ranan litinin da yamma, yauma cewa tayı bari taje asibitin su Ni’ima adubata saidai aka kira su Ammi wai me waya tayi hatsari nikuma suka kirani su Ammin suka sanar dani” anatse Baban Yaseer yace “kada kadamu Baba zan kira wani Abokina dake aiki da road safety naji idan zan sami any details na hatsarin da inda motarta yake” Baba yasauke ijiyan zuciya yace “tom shikenan” Baban Yaseer yadaga wayanshi yakira yadan matsa daga inda Baba yake kusan 20min yayi sannan yadawo yace “Baba ance motoci biyar ta deba ta hada da trailer amman Alhamdulillah babu any casualty babu wanda yarasu saidai sunji ciwo, ance wanda yakawota asibiti yasa agent ne ko PA wani dai nasa yasaka yabiya duka masu motocin har trailer kudin gyara motan su da kudin zuwa asibiti” Baba yakama baki da mamaki yace “iyye awannan zamanin abiya kalan kudin nan? Wannan bawan Allah akwai kyan zuciya da imani dakuma adalci da taimako” Baban Yaseer yace “ba shakka, kowaye gaskiya yayi kokari Allah sakamai da Alhairi”. Duk suna zauna awajen dan an hanasu shiga dakinta har around 12 na rana saiga Ammi tashigo reception din tareda Ramla dake goye da katuwar jaka abayanta dukansu idanunsu ja, Baba na ganinta yashiga kokarin mikewa hakama Baban Yaseer Ammi ta taho wajen dasauri Baba yayi wajenta hankalin Ammi atashe tace “ina Hawwan Malam? Ina Hawwa na? Ina tak….” Sai kuka kaman ba Baba ba yace “ya isa ya isa, gatachan adaki ance kar adameta kar a shiga saita farka, zauna, Ramla kema zauna” ahankali Baban Yaseer yace “ina yini Ammi” gyadamai kai tayi tana goge fuskanta da bakin hijabi tace “lafiya lau Aliyu sannu, bazakaje aiki ba ka zauna anan” adan hankali yace “bari mugani zuwa ta farka yanzu banda natsuwan yin aiki” ijiyan zuciya Ammi tasauke wlh har ranta batason zamanshi anan, cikeda hikima tace “to dan Allah tayani kai Ramla gida ta ijiye kayanmu tadafo wani abu takawo incase Hawwa ta tashi tanason abinci, Ramla dakin Antyn ku zaki ijiye kayanmu” Dasauri Baba yace “dakin nata abude yake, kaita Aliyu akwai kazanta adaki zaki iya dumama mata shi Ramla” hannunshi Baban Yaseer yasa ya karbi jakan dake hannun Ramla yace “muje” binshi tayi suka fice wajen yarage daga Ammi sai Baba. Aliyu na ijiye Ramla yajuyo cus bazai iya jiranta tayi wani girki ba ayanda yadamu din nan tsayawa yayi yay salla yafito yana ciro wayanshi daga aljihu inda yaga Ni’ima tamai sama da 20 miss calls thank God wayan na silent maida wayan yayi back yashiga mota yatada. Shigowa reception din Baba yayi dan yafita yaje masallaci sallan azahar yadawo inda Ammi take zaune tana kallon gaban dakin da Hawwa tayi yace “likitan dana bari ya shiga yafito”? Ahankali Ammi tace “a’a baifito ba tukunna Malam gabana sai faduwa yake sunki fadamana komi har yanzu” shima Baba cikeda damuwa yace “karki damu in sha Allahu alkhairi zamuji” suna zaune awajen Dr yafito tareda Nurses yakalli su Baba yace “Alhamdulillah yarku ta farfado” harwani rige rigen tashi tsaye ake tsakanin Baba da Ammi but Ammi tariga Baba tashi dasauri tace “Dr zan iya ganinta”? Gyadamusu kai yayi yace “eh zaku iya ganinta amman kafin nan inaso kubini office inada magana daku” faduwa gaban Baba da Ammi sukayi, gaban Baba nafadi sosai yace “to Allah yasa lafiya, muje Zainabu” itama Ammi gabanta na faduwa ta gyadamai kai tabi Baba sukabi bayan Dr. Office din suka shiga suka zazzauna Dr ma ya zauna ganin yanda suke zazzaro idanu yasa yace “ku kwantar da hankalinku bawai wani abu bane dalili yasa nakiraku, na farko dai banda ciwukan data samu daga accident din nan yarku batada lafiya, mun gano tanada Hypertension wato hawan jini” daga Baba har Ammi atare sukace “hawan jini!”? Gyadamusu kai Dr yayi yace “yes BP yayi high sosai shinema dalilin dayasa na kiraku tunda nasan kune iyayenta in tambayeku ko akwai wani tunani da yarku keyi ko akwai takamaiman abinda ke damunta?” Shiru daga Baba har Ammi sukayi cus they know amsan tambayan Dr, abinda ke damun Hawwa is rashin aure da yawan tunanin dalilin, Ammi kuma tasan harda fadanta da Ni’ima yahadun mata but bata taba sanin Hawwa nada hawan jini ba, and she’s sure Hawwa ma batasan tanada shi ba danda zata gayamata, ganin sunki magana yasa Dr yace “I guess kunsan abinda kesa yarku damuwa dakuma tunanin datakeyi, banson na shiga family issue dinku dan haka bazan tambaya ba, amman dai kusani hakkin iyaye ne su kauda duk wata matsala da damuwa daga jikin yaran su especially idan damuwan yasoma haifar musu da cuta ajikinsu, arayuwan nan there’s nothing like yarona yayi girma he can take care of kanshi, naga kasa shekaranta 29 da 10months haka karubuta mana, Baba yaro ko shekaransa dari yana bukatan iyayensa su kula dashi, ku kula da ita dan Allah, ku taimakama yarku cus BP ta yayi high sosai, ku bata farin ciki, ku kauda mata damuwan and support her, BP yatashi yasa tai loosing control kanta tana tuki harta hada hatsari, hawan jini muguwan cuta ce da tashi daya takan dauki ran mutum, dan Allah akiyaye, babu maganin dayafi aiki kaman maganin iyaye a rayuwan yaransu, menene maganin nan danake magana akai? Shine support na iyaye da love da mantar da yaransu damuwa da bama yaran farin ciki da natsuwa……” Dr yaciga da advising Ammi da Baba sosai…… Around 1:30 yashigo asibitin parking yayi yasauko yawuce ciki, ganin baiga Baba ko Ammi wajen ba yasa yayi wajen dakin da Hawwa keciki ya leka ta glass na kofan idanunta biyu amman idanun sun kankance sosai irin na mara lafiya tana kallon waje guda tai shiru tana tunani, daga ita sai dogon ringan jikinta ga gyalenta an rataya wajen bag hanger dake gefen wardrobe na dakin gashin gaban goshinta dukya kwanta luplup ansa bandage a goshinta hakama hannuwanta duk bandage wani kalan sonta da bala’in tausayinta ne ya mamayeshi kaman ya shiga ya karbe ciwon daga jikinta, hannunshi yakai yabude kofan gently yana shiga ciki, ahankali Hawwa ke juyo da kanta kadan da kadan dan har yanzu kanta na banging saidai ba kaman dazu ba so da kyar take juya kan kallo kofan dataji an bude tayi tahada idanu da Baban Yaseer daya shigo yana mata kallon tsantsan so kaman zai hadiyeta, faduwa gaban Hawwa yayi kaman taga dodo tashiga mikewa tana tashi daga kwance dasauri ya yunkuro zai taho yace “don’t move Hawwa ina zaki”? Da muryanta da baya fita sosai cikin rashin lafiya tace “karkazo nan!” Chak ya tsaya daidai tana tashi zaune da kyar idanunta har layi suke kanta yafara kwankwatsa sabida yanda ta tashi, dafe kanta tayi da hannunta da drip ke makale tana damtse idanunta cus her head is pounding kaman ana daka a turmi da kyar tace “kafita Baban Yaseer!” Cus bamata kaunan ganinshi arayuwanta, kallonta Baban Yaseer yake kaman yau yafara ganinta ahankali yace “Hawwa nafita kuma why? Nine fa? It’s Aliyu, Kinsan yanda nake cikin damuwa kuwa?” Ganin yanda yake wani irin kallonta zuwa kirjinta dan andan zage zip na bayan dogon rigan, tashin datayi yasa gaban rigan ya zazzago sama saman kirjinta na showing, da sauri tarike gaban rigan da hannu daya dayan hannun takai bayanta taja zip da mugu karfin hali Hawwa ta sauko da kafafunta daga gadon adan tsorace Baban Hawwa yakara yunkuro wa zai taho yace “ina zaki Hawwa sit please you’re not well, me kikeso ki dauka? I can give it to you”hannunta daya akai dayan ta daga ta nunashi tana haki tace “kafita I don’t want to see you! Stay away from me Baban Yaseer” yana kallonta gently and softly yace “har abada bazan taba ita staying away from you ba Hawwa” ganin yacigaba da kallonta yasa Hawwa ta diro daga gadon danta dauki gyalenta datagani a hanger kawai ta zube akasa babu karfi ajikinta ko digi kaman kafafunta basa aiki tai wani kara tana kama kanta da duka hannun biyu tace. “Kainaaa uhnnnnnn” Dagudu Baban Yaseer yayi wajenta without having a second thought sabida tsabagen yanda yarude kawai yakai hannunshi yadauki Hawwa dake kasa idanunta a kulle takama kanta da duka hannuwa biyun jin an dauketa yasa Hawwa tabude idanunta da kyar dan kadan suka hada ido da Baban Yaseer hawaye masu zafi ne suka fito daga idanunta cikin muryan da baya fita bamata da karfi sosai tace “Baban Yaseer kaji tausayina kafita daga rayuwana! Ka ijiyeni! Stop touching me, ka ijiyeni nace” tai maganan tana lumshe idanu ta rirrike kanta, yanda hawaye ke fita daga idanunta tana magana kasa kasa kaman yar baby ya kashema Baban Yaseer zuciyan he just wants to kiss her and hug her so damn tight, kofa yakalla ganin babu kowa dake tahowa yasa ahankali yashiga sauke fuskanshi zuwa daidai fuskan Hawwa he just love Hawwa and feels like kissing her baimasan meyake ba, fuskanshi na dab da sauka anata akai mahaukacin bugokofan dakin dayasa yadago kanshi da gudu Hawwa tabude jajayen idanunta da kyar suka kalli kofan suna hada idanu da Ni’ima data bugo kofan tana sanye da abaya idanunta sunyi matsiyacin ja tana kallon Baban Yaseer daya dauki Hawwa ajikinshi kaman yanda yake daukan su Yaseer da Yasmeen, adaidai lokacin kuma Baba da Ammi na zuwa wajen duk sukaci tura suka tsaya abayan Ni’ima duk suna kallon Baban Yaseer, yanda gaban Hawwa yahau bugawa ganin Ni’ima ta dauka kirjinta zai fashene da sauri ta shiga kokarin kwace kanta batama da karfin motsi abin gwanin ban tausayi tana kallon Ni’ima Baban Yaseer kuma yariketa gam ajikinshi yana kallon Ni’ima, wani kalan mosti fuskan Ni’ima yafara tana huci tace “ba kiss zakuyi ba”? Tayi mahaukacin ihu tana daukan kujeran datagani adakin tayi kansu tace “ka sumbace ta mana Aliyu…….” THIS BABAN YASEER IS HE TRYING TO TAKE ADVANTAGE OF HAWWA? CUS WAT WAS THAT DAYAKE KOKARIN YI PLEASE??? I GET YANA SONTA SOMA MAI ZAFI BUT COMMON SOYAYYA BA HAUKA BANE?? IDAN KENE BABA KO AMMI WHAT WILL YOU DO??? [9/22, 4:58 PM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 3️⃣5️⃣ JOIN MY FACEBOOK GROUP https://www.facebook.com/share/g/MhrpcozubuW3sxg8/?mibextid=K35XfP Kyakkyawan baccin gagaran Khaleel yayi danko 30 minutes baikaiba ahankali yabude idanunshi yana juyowa daga rub da cikin dayayi yana kallon saman dakin baimasan meke damunshi ba, normally yakamata yayi bacci har zuwa 4 na yamma but yakasa baccin tunanin yarinyar chan kawai yake, kaman her sick spirit na kiransa, hannunshi yadaga yakalla da Hawwa ta ciza lumshe idanu kawai yayi yabude sannan yatashi zaune yasauka daga gadon, boxer yacire ya yar awajen yawuce abinsa naked yafada bathroom yayi wanka yafito yawuce walk in closet dinshi dake kama dawani exquisite boutique, shiryawa yayi yazaro Balmain monogram print flowing shirt dakeda kalan black print din kuma white yasaka, yadauko dogon denim wando na Diesel yasaka daya zauna ajikinshi da kyau dasdas, agogonshi yaciro from drawer na designers watch dinshi, yacire Furlan Marri yasaka dayama hannunshi kyau, yadan juya yakalli showglass na takalmansa kaman shago yasa hannu yaciro wani suede flat takalmi na Birkenstock Boston, sannan yadau turarukanshi yashiga fesawa yadauki brush yana taje kansa ya shimfada dadduma yayi sallan azahar sannan yamike yabude kofa yafito yasauka kasa, chan falo yayi yana kallon agogon hannunshi is 1:30 ba kowa afalo probably Mommy ta kwanta ko tana spa nasu ana mata massage, kofa yawuce aka budemai yafita wajen black Mercedes Maybach S class dinshi yayi dake kyalli tsabagen kyau da kudi, da sauri security nashi suka taho wajen yakalli Salman dake budemai motan yace “when did you come back?” Dasauri yace “not quite long Sir everything is sorted babu wani matsala motanta I called auto shop sunzo sun dauka har an fara gyaransa” yatsine fuska yayi kadan baice kome ba ya shiga bayan motan ya zauna, Salman ya maida kofan yarufe yakoma gaba yashiga ya zauna driver shima na shiga mopol dinshi ma haka, anatse yace “hospital” Dasauri driver yace “yes sir” yatada motan suka fita yana kallon hanya chan yace “music” waka aka samai yafarabi yanadan shaking kai yadaga wayanshi yayi selfie yasa a instagram story nashi hankalinshi kwance. * Kansu Ni’ima tayi da plastic chair data dauka dasauri Baban Yaseer yajuya yana sauke Hawwa agadon yajuyo yasa hannu da zafi zai karbe kujeran ta zame tai gefenshi zata rafkama Hawwa dake kallon Ni’ima completely heart broken Baban Yaseer yabude hannuwanshi ya tsaya agaban Hawwa, Ni’ima tace “kama rungumeta idan zakayi amman saina halakata, saina halakata wlh, Allah ya kasheki ya dauki ranki sai inga wazakaso Aliyu? Inaso naga ko zaka bita kabari kuyi soyayya, ba sumbatar juna kukeso kuyi ba kuka ganni kuka wayance? Ka tashi agabana” hannu daya Baban Yaseer yasa ya fizge kujeran daga hannunta yana kokarin ijiye chair a gefe tabi gefenshi zatayi kan Hawwa taji an riketa gam juyowa tayi daidai Ammi na dauketa da mari jikake tasss! Hawwa ta zabura tana kokarin mikewa ganin yanda Ammi ta zubamata mari but takasa tashi, Ni’ima ta dafe kuncinta tana kallon Ammi da jan idanu, Ammi tace “kika kara maganan banza anan saina sake daukeki da wani marin shashasha” Ammi takalli Baban Yaseer dake tsaye yana kare Hawwa cikeda fushi tace “tashi agaban yarinya na bar wajen nan, tashi nace!” ba musu yatashi ahankali yakoma wajen kofa ya tsaya ranshi in yayi dubu yabaci sabida abinda Ni’ima keyi, Ni’ima takalli Ammi idanunta jajir har lokacin kallon Ammi take tace “kika mareni Ammi? Ko uwata bata taba bari naba saike”?Ammi na kallonta jin maganganun datake rai abace tace “saisa ni nake tayata bawa diyarta tarbiya, kika karamin gara gara anan saina sake daukeki dawani marin, you’re very, very and very stupid Ni’ima hauka kikeso kiyi sabida namiji? Eh?” Shigowa Baba yayi zuwa wajen ya tsaya kusada Ammi babu alamun wasa akan fuskanshi yace “meke faruwa Zainab”? Ni’ima Ammi ta nuna tace “Malam Ni’ima tana daya daga cikin dalilan dayasa Hawwa kenan wajen” azuciye Ni’ima tace “menayi? Nakira yarku na yanke alaka da ita, naja mata layi, bansonta arayuwana dayake mayya ce, bakar mayya mara zuciya ce ita wacce tai kwantai haka ta dinga bina tanajan gwuiwowinta akasa tana rirrikeni tana kuka tana karna rabuda ita, nikuma na tattake hannuwan banzan nawuce nayi tafitata” sosai Baban Yaseer ke kallonta hakama Baba da Ammi yanda take magana kaman ba Ni’ima ba, can a sweet person turn monster over night? Sabida namiji? Ni’ima tace “mijina nawane kadai wlh, ba best friend ba ko kanwata ce saina jamata layi wlh, kugayama yarku tafita daga harkan mijina” nuna Baban Yaseer Ammi tayi tace “ga mijin naki nan ai shiya kawo kanshi nan, dau abinki kubar nan” cikeda rashin kunya tace “eh zan dauki abuna amman saina gama, yar iskan yarku kokarin sumbatan mijina take, mara kamun kai da natsuwa, Hawwa zata iyama maza fyade sabida tsabar bukat……” tsawa Ammi daka mata tace “Ni’ima!” Rai abace sosai tace “nasan waye Y’ata! Jedai ki bincike mijin naki, munsan kalan tarbiyan da muka bata” ganin Ni’ima zatai magana tabi Ammi da chachan baki yasa Baba yakalli Baban Yaseer strictly yace “Aliyu dauki matarka kutafi, mungode Allah saka da alkhairi” cikeda tsantsan rashin kunya Ni’ima tace “ba dole kace ka gode ba anci kudin mijina an koshi, yazo yabiya kudin asibiti da kudin magani, mayu kawai kwadayayyu masu neman kai da yars……” fizgota Baban Yaseer yayi yajuyo da ita tai facing nashi ganin abin nata yazama hauka yadaga hannu zai kwasa mata mari Baba yace “kul!” Washegari Sunday around 11 tafito su Hamza na samata komi a booth, Baffa yace “Hawwa ayi tuki ahankali kinjini” murmushi tayi tace “toh Baffa na” Ammi tace “Allah kiyaye hanya, dan Allah banda gudu” Gyadamata kai Hawwa tayi su Ramla suka rungumeta tamusu sallama tafito, text tama Ni’ima tace “gani nashiga hanya zan dawo office gobe”. Karfe biyu dawani abu anadai neman karfe uku Hawwa ta shigo Abuja hanyan hospital din su Ni’ima tawuce direct ta shiga tai parking ta kashe motan, wayanta tadauka tafito abayane ajikinta baki tawuce ciki office din Ni’ima tawuce tareda knocking tana budewa wata nurse ce aciki tana ganin Hawwa tai murmushi tace “wajen Ni’ima kikezo? Bakuyi wayaba ai batanan yau is her off” amutunce Hawwa tace “okay okay nagode” tajuyo tafito motanta tashiga tafita daga hospital din wlh she’s so worried rabon datai magana da Ni’ima tun Friday wani irin fushi Ni’ima keyi da ita haka, hanyar gidansu Ni’ima tayi har zuwa layinsu mai kyau, gaban gidansu ta tsaya tai horn maidaidaicin gidane mai kyau ga babban bakin gate nasu, lekowa mai gadin yayi Hawwa tadanmai murmushi tana jiran taga yabude gate saitaga yabude karamin gate da fara’a kan fuskanshi yace “Hajiya barka da yamma” gyadamai kai tayi tace “ya kuke” yace “Alhamdulillah” saikuma ya tsaya sakaka yana kallonta Hawwa tace “budemin gate ko basanan ne”? Bazai taba iya maimaita abinda Ni’ima tacemai ma hakan yasa dasauri yace “eh basanan tun safe suka fita” danjimm Hawwa tayi kaman daga sama sukaji muryan Yasmeen ta tsandala ihu tana kuka wayyo kafanta dasauri maigadin yakalli gate saikuma yajuyo yasauke kanshi kasa, Hawwa dake juyo muryan yaran tace “kace basanan ba muryan Mims naji na kuka ba” dan sosa kai yayi da hannu kanshi na kasa yakasa kallonta yace “ahhhmm Madam tacemini duk randa nakara barinki kika shiga gidan abakin aikina kiyakuri Hajiya” dasauri da kunya yajuya ya shiga gidan tareda maida gate din yarufe Hawwa tai shiru tana wajen she don’t even know wat to think, her mind just went blank wlh takai minti ashirin awajen kafin tadan fuzar da iska taja motan tabar wajen. [9/23, 8:52 PM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 3️⃣7️⃣ Kusan 5min Khaleel da Baba sukai ahaka sannan yadaga kanshi daga kafadan Baba yakalli Baba yace “kahuta? Kadena damuwa”? Gyadamai kai Baba yayi yace “nahuta Ibrahima” sauka Khaleel yayi yadauki crutches din yabashi Baba ya karba suka fito tare, Ammi bata wajen hanyar dakin sukayi Khaleel yaci tura dagadan nesa Baba yajuyo yakalleshi yace “bazaka shiga ba” dan sosakai yayi saikuma ya dauke kai ahankali yace “uhmmm kunyan nakeji” dariya Baba yayi irin na manya dinnan jin maganan dayayi yace “kunya? Wai kunyan Ammi”? Dasauri Khaleel yajuya yana gyadamai kai yace “bye Baba sai munzo anjima” kafin Baba yayi magana har yayi kofa su Salman dake wajen suka budemai kofa yafice suka bishi Baba yace “jama’a wannan yaro akwai shiga rai, Ya Allah inama Hawwa na kwadayinsa sosai, Allah inhar alkhairi ne auren nan kasa ya tabbata yau” yayi maganan a yana shiga cikin dakin da murmushi kan fuskanshi yayi inda Hawwa take dake bacci anmata allurai da dama, Ammi na zaune ta buga tagumi ganninshi yasa Ammi takalleshi da damuwa akan fuskanta, Baba yajuyo yaja kujeran plastic chair ya zauna cikeda farin ciki yace “kidena damuwa Zainabu kiyi addu’a inhar Ibrahima rabon Hawwa ne kuma mijinta ne yau za’a daura mata aure” dasauri Ammi ta kalleshi tace “waye kuma Ibrahima Malam”? Labarin Khaleel yashiga bata all abubuwan daya sani, tai shiru Allah yasani yanda taga Khaleel yayi da Baba taji ya burgeta, banda haka Ni’ima said some disturbing about Hawwa, ita mace ce, sannan ita uwace, ko yara irin su Ramla sunsan sha’awa yanzu, Hawwa ba yarinya bace, babu bawa da baida sha’awa, tanaso Hawwa tai aure ta sami natsuwa da kwanciyan hankali, ba maza Hawwa kebi ba, bata iskanci so dole ne a irin shekarunta taji yana bukatan namiji, tabbas Hawwa na bukatan natsuwa, abun yamata, 50/50 Ammi keji azuciyanta, one side na zuciyanta ya goyi bayan auren sabida abubuwan da Ni’ima tafada especially bukatun Hawwa kafin yarsu tafada halaka, kota kauce hanya amata auren, zuciya ba kashi bane tsokace duk yanda takai da karfin imani shedan zai iyacin galaba akanta wata rana idan takasa hadiye sha’awar, another bangaren zuciyanta kuma zaiso ayi bincike akan koma waye Ibrahiman but idan aka tsaya bincike kafin agama yaron yagudu ko yace yafasa fa? Cus abinda ke faruwa kenan dazaran sunzo su gudu, yagudu yaushe Hawwa zata kara samin wani yafito ga Ni’ima ta tasata agaba? Sotake tai aure tai nisa da anguwan ta huta da bakin cikin Niima, she kind of reason with Baba sabida yanda samari ke guduwa gwara su kama Khaleel dinnan as earlier as possible, zata taya Hawwa addu’a Allah ya albarkaci auren ya kauda fitina su sami fahimtan juna, amman dai tai auren Hawwa na bukutan natsuwa kafin tafada wani hali, ganin tai shiru tana tunani yasa Baba yace “kin yarda Zainab? Dan banso mukara fada yanzu komi yawuce, ni da kene iyayen Hawwa, banda mu batada kowa, ada nai kuskure dana dinga bala’i dake, gayamin abinda ke ranki dan hukuncin nan tare zamu yankewa yarmu” murmushi Ammi tayi jin yanda Baba ya girmamata yabata matsayi yakuma karramata, anatse tace “na yarda Malam, nakuma aminta idan Alkhairi ne Allah yasa su dawo adaura idan ba alkhairi bane kuma Allah ya musanya mana yabata miji da gaggawa” Baba yace “Ameen Ameen” yana murmushi suka cigaba da hira, abinci aka kawo musu akace an riga an biya kudin abincin duk sukaci Ammi takira Ramla tace kartai girki, tabama Baba wayan Hawwa tace “Malam kira wajen aikinta ka sanar dasu tayi hatsari” Baba yace “nemomin number kaman DIG naji tana kiran Ogan nata duba kiciromin number” Ammi ta karba tana ciromai. WAIWAYE BAYA KADAN..! Ana fitar dasu waje har parking space aka kaisu aka tsaitsaya akansu kaman barayi, Salman yace “you have 10secs to leave this hospital else we hand you over to police and press charges against the both of you, we have cctv camera in every corner of this hospital starting from patient room” kallonta Baban Yaseer yayi yanda take kallonshi tana haki, ranshi ya baci iya baci da abinda tamai, baitaba sannin this is who Ni’ima is ba sai yau, cikin kakkausan murya yace “daganan kiwuce gidanku, namiki iyaka da gidana zankira mai gadi na shaidamai kada ki shiga gidan nan, kije na sakeki saki daya!” Faduwa gabanta yayi sosai zatai magana kawai yabude motan yashiga yawuce tabishi da kallo kirjinta na bugawa, Salman yadaka mata tsawa. “Madam leave our hospital!” Jikinta har rawa yake ta wuce ta shiga tata motar ta kunna tabar asibitin. School nasu Yaseer yawuce direct ranshi na suya ya daukosu yace zasu danyi tafiya na 2week, sukaje gida yahada kayansu tundaga kansu Ipad yasasu a mota kawai sukai Kano gidan iyayenshi sukaje yakaima mahaifiyarshi yaran sunata murna yace suyi kwana biyu yasayo musu komi washe gari yabar Kano da sassafe danso yake yaje yaga Baba he made up his mind zai auri Hawwa yanzu, he wants to make her his wife. **** [9/23, 8:52 PM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 3️⃣6️⃣ Chak Baban Yaseer ya tsaya sabida yanda Baba yahanashi, Baba na kallonsu yace “ba’a dukan mata barta da halinta kutafi kawai, Ni’ima karki damu babu ko biyar na mijinki a asibitin nan, kutafi Aliyu” kunya ne yakama Baban Yaseer kaman kasa ya tsage yashiga ciki, yajata da karfi yace “let’s go” tutturjewa take tana kallon Hawwa dake zaune abakin gadon gwanin ban tausayi tana goge hawaye dake zubomata da sun kasa daina zubowa, Ni’ima can’t even describe yanda takejin tsanan Hawwa kawai so take ta mutu atleast idan ta mutu zata huta, Baban Yaseer zai natsu, ina jitayi bazata iyaba a haukace ta fizge hannunta kaman mai ciwon hauka ta taho tace “Wlh wlh saina kasheki banga dalilin da mijina zaifi sonki akaina ba, yana kirana dakikiya sabida ke ba, he’s telling me kinfini komi” kawai Ni’ima tai kan Hawwa da sauri Ammi ta zauna tana kama Hawwa zuwa jikinta dake sheshekan kuka ahankali dabai fita irin hurtful cry dinnan dayake fita daga soul naka, azuciye Baba ya tare Hawwa da Ammi yakama karfenshi daya a hammata gamgam yazare daya yarike a hannu yadaga sama, daidai Baban Yaseer na kamata tana ihu da karfin gaske, Baba yace “Idan ban miki karatun Alam nashara da karfen nen ba ba sunana Baba ba, hauka kikeyi ne? Nace hauka kikeyi ne? Ni’ima kin haukace ne? Kinmanta kawarki dakuke zuwa wajena nabaku kwandala kwandala na siyan alawa? Ni’ima Hawwa fa dakike fushi dani idan na bata mata rai? Sabida miji Ni’ima kikema kawarki fatan mutuwa? Ina amintan? Ina kauna da soyayya ina? Ina zumunta? Duniyan nan duka duka guda nawa take? Dudda ina nemawa y’ata miji har ina bada sanarwa a masallaci mesa bantaba mata kwadayin mijinki ba? Kin taba tunanin maisa ban ma Aliyu tayin Hawwa ba? Sabida nasan ayanda y’ata ke sonki bazata taba so ta auri mijinki ba! Nima bazan taba kaunar ku lalata zumuntan ku ba! Ni’ima haukacewa kikeso kiyi ne? Kunfi shekaru ishirin kuna tare meyayi zafi haka? Auren Aliyun tayine menene haka? Bakida lafiya a kwakwalwanki ne”? Tana kallon Baba tana fizge fizge da Baban Yaseer tace “eh hauka nakeyi Baban Hawwa! Akan Aliyu zan iyafin hakama haukacewa, yarka ta kiyayi mijina kawai kagaya mata, ta kiyayeshi!” kallon Aliyu Baba yayi yace “Aliyu dudda bansan ko Ni’ima ko wacece wannan ba amman dauketa kubar wajen nan kar raina yabaci” daidai lokacin some Doctors da Nurses da security na shigowa dakin, senior consultant dinsu yace “what is going on here? This is hospital not arena, why are you all traumatizing my patients? Everyone outside” Fizge hannunta Ni’ima tayi kaman mahaukaciya tana kallonsu tace “sakan mini hannu” takalli likitocin tace “patient dinku tai kwantai batai aure ba, ubanta gabaki daya yagaji da ita har tallanta yake gida gida lungu lungu, shine yanzu suke kokarin a manna ma mijina ita” Dr yakalli Baban Yaseer dake faman riketa yace “Sir I know you are a Muslim and bazaka so nasa security maza su dauki matarka ba, nabaka 30secs idan baka dauketa kun fitaba zansa maza su fitar da ita this is hospital not wrestling arena, munada patients dayawa dakuke tayarma da hankali, we can sue her for this, please kindly take her out” Aliyu da kunyan dubiya yasa jikinshi ma yayi sanyi yakai hannu zai dauketa ta fizge tareda tureshi takalli Hawwa dake kallonta idanunta sunyi jajur sabida kuka tanuna kanta tace “mijina zakibi Hawwa? Mijina? Wlh wlh saidai ki mutu ko nida ke mu mutu tare daki auremin miji” tana maganan tai wajen gadon Dr yama security guys magana sukai kan Ni’ima suna tareta suka rirrike mata hannuwa Ni’ima tafara ihu na boo 👻 mutum tace “jama’a azo aga husband snatcher, wacce bakin halinta yasa for almost 30yrs babu wanda ya aureta, ubanta ma yagaji da ita neman kai yake da ita, infact yar iska ce, amfani take da kanta da daddare sannan take iya bacci, nitake kira ina bata maganin rage sha’awa kullu yaumin, aure takeso idanu rufe, da ace tanada mashinshini da tuni tabi maza sabida yanda takeda bakin jaraba, Hawwa harija ce duk dare saitai kukan neman namiji” wani irin nishi Hawwa tafara jin yanda Ni’ima ke tona mata asiri da karya da gaskiya zuciyanta yafara bugawa da karfi security sukai waje da Ni’ima, Ammi na ihu ganin yanda Hawwa keyi “Dr something is wrong with Hawwa na Innalillahi” akai kan Hawwa ana sa Baba da Ammi su fita waje. A reception Ni’ima tacigaba da ihu mutane na taruwa patients na fitowa daga daki suna lekowa aga meke faruwa, kaman ba ita ake jaba tana nuna Baba da Ammi dasuka fito suna kallonta tace “wazai taimakama tsohon nan ya auri yarsa datai kwantai ba miji? Bai bama yarsa tarbiya ba sabida ciyar dashi datake yasa maza ke tsoron aurenta, itace komi nashi babu abinda yake tsinanawa sai gulman yan anguwansu, kunsan yarsa har gayu takeci tasa janbaki kowani zai ganta yace yanaso amman shiru babu machinchini” “get this mad woman out of this hospital!” Sukaji muryan Khaleel dayasa kowa yajuyo har Ni’ima da Baban Yaseer daidai Khaleelna saukowa daga staircase, tundazu yana asibitin nan but yana office dinshi asama, karasowa yayi yana tafiya daidai kaman sarki ya tsaya daidai gaban Baban Yaseer dake kallonsa batare daya kalle kowa na wajenba sai Baban Yaseer din yace “take this mad woman and this photo husband of hers out of my hospital and duk randa nakara ganin any of them in my hospital I will fire tundaga gate workers to workers na reception din nan!” Yayi tsawan da saida wajen ya dauka, kawai Baban Yaseer yaga exra security na zuwa aka rikemai hannaye both side kaman baraw idanunshi cikin na Khaleel dake kallonshi irin kallon sworn enemies dinnan kawai aka jashi har sukakai wajen kofa kallon Khaleel Baban Yaseer yake sannan aka fitar dashi da matar tasa…. Suna fita Baba kawai yaji jiri na dibansa yayi baya zai fadi dawani irin sauri Khaleel yazo wajen yatareshi ahankali yace “Baba!” Kallonsa Baba yayi ahankali, ganin hawaye na tsatsowa a idanun Baba yasa da sauri yakama hannun Baba yasa akan kafadanshi ya karbi crutches nasa daya yamikama Salman sannan yawuce da Baba yana dinginshi zuwa wani office dake wajen Ammi tabisu da kallo tana mamakin waye mutumin nan?. Zaunar da Baba Khaleel yayi kan gadon dakin Salman yashigo yabashi crutches din ya karba ya ijiye yawuce yafita sannan yadawo wajen Baba stethoscope dake office din yadauka ya makala a kunne sannan yadauki abun auna BP yazo wajen gadon yadan kalli Baba in very cute and dan shagwaba voice yace “Baba don’t pay attention to whatever she says” yashiga auna BP Baba duk Baba yana kallonshi, chan ya saurari pulse nashi da heartbeat sannan ya ciccire komi yace “jininka yahau kadan a little sleep da magani will help zansa akawo ma” yajuya zai fita ahankali Baba yace “Ibrahima!”Juyowa Khaleel yayi ahankali babu wanda yataba kiran sunanshi ahaka sai Baba, tsayawa Khaleel yayi gaban gadon gently Baba yace “kaima likita ne”? Ahankali Khaleel ya gyadamai kai yace “eh” gyadamai kai Baba yayi saikuma ahankali yakai hannayenshi dake rawa rawa yakama duka hannayen Khaleel yarike Khaleel ya kalli yanda yarikemai hannu yayi shiru, baki Baba yabude ahankali zaiyi magana saiya fashe da kuka irin na manya dinnan, Khaleel yayi shiru yana kallonshi sai kawai yaji he’s feeling bad, like really bad, he can’t remember the last time he felt this bad for anyone in his life, cikin murya mai raunin gaske dan maganganun Ni’ima sun taba Baba dudda bai nunaba yace “yau Ni’ima ta goranta mini, ta zageni, ta zagi y’ata duka agabana” cikeda damuwa Baba ya tsagaita kukan saiya kalli Khaleel yace “Ibrahima zuciyata batamin dadi ko kadan banmasan mesa nake gayama ba amman har cikin jinina nake jinka wlh, Allah ya dauramin kaunarka kaman danda na haifa” Baba yaja hanci yace “banda komi ko ada chan kaji nake gasawa da sauransu Hawwa tana around shekara 6-7-8 haka mukai hatsari mahaifiyarta tarasu nikuma nadawo haka saida aka guntulemin kafa daya, da kyar da wayyo Allah nasata tagama sakandire Allah yamata baiwan iya dinki kwandala nawa babu akaratunta na jami’a ita tasa kanta hartai masters tace zata fara aikin yan sanda, Hawwa ke kula damu da kannenta komi na gidana Hawwa ne, wata kila inda bata daurama kanta dawainiyan mu ba ta takura kanta harta fara aikin yan sanda ba da hala by now tayi aure nima inada laifi” ya goge hawaye yace “babu mai neman y’ata babu maison ya aureta an tsani Hawwa na, bansan yanda zanyi ba, hawan jini yakama Hawwa sabida tunani da damuwan mesa batai aure, kanninta hudu mata duk sunyi aure hadda yara, yaran unguwa dasuka taso tareda Hawwa wasu yaransu hudu biyar ma, dudda bata nunawa dan tanada jarumta da taurin zuciya amman damuwa yamata yawa, narasa yanda zanyi babu maison auren Hawwa na wayyooo Allah na kaico na amma y’ata gorin aure” Baba kawai yacigaba da kuka da zuciya daya, shi kadai yasan kalan damuwan dake zuciyansa, Khaleel yakai kusan 2min kallon Baba yake chan kaman mai koyan magana yace “inaso na auri Hawwa Baba!” Dawani irin sauri Baba yadago kanshi yakalli Khaleel danjin zancen yayi kaman saukan aradu, bakinshi har rawa yake yace “Ibrahima kace zaka auri Hawwa?” Gyadamai kai Khaleel yayi ashagwabe, bayan hannu Baba yakai ya goge fuskansa tass da sauri yana kallon Khaleel din yasake maimaitawa. “Ibrahima kace zaka auri Hawwa”? Gyadamai kai Khaleel yayi yace “eh” Dasauri Baba yace “kasanta ne”? Gyadama Baba kai yayi sounding like sangartaccen yaro din nan yace “inada Baby her name is Noor antaba kidnapping nata shine Dady na yakira wajen aikinsu ita ta tayamu nemo Noor lokacin nafara ganinta kenan” sosai Baba ke kallon Khaleel da yanda yaron ke magana kana ganinsa kasan dan gayu ne irin yaran masu kudin nan, yan gata he’s so adorable, washe baki Baba yayi yay kosasshiyar murmushi saikuma ya dakatar da murmushin yace “Maza da dama sunsha zuwa suce sunason Hawwa dazaran nace su turo magabatansu shikenan bazaka kara ganinsu ba, bazan takura maka ba Allah yasani zuciyata ta natsu dakai idanhar da gaske kake kanason Hawwa kaje kazo da iyayenka zuwa layinmu da magriba, kome yasamu ka kawo zan baka auren Hawwa, idan yaso bayan ta warke sai ayi maganan tarewa da sauransu kaji, layinmu yana nan kayin gwadabe babu wanda baisan Baba gurgu ba kuzo ina jiranku” ahankali Khaleel na kallonshi yace “okay Baba” the way yake sounding whenever he talks kaman Baby yasa baba yace “shekarunka nawa Ibrahima?” Ahankali yace “32yrs” murmushi sosai Baba yamai sai kawai yakai hannunshi ya shafa kanshi zuwa gefen fuskanshi yace “Allah maka albarka yarona” murmushi Khaleel yayi kadan saikuma kawai yahau gadon yazauna kusada Baba kaman dan yaro yadaura kanshi kan kafadan Baba, shi kawai yanason Baba without any reason. [9/23, 8:59 PM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 3️⃣8️⃣ Sundanyi nisa ahanya yasa hannu yadauki wayanshi yayi dialing number Babanshi, Musbahu PA Excellency ya dauka yace “Khaleely Babanka na kan chamber” cikeda isa yace “I don’t care kaimai waya” cikeda lallashi Musbahu yace “Allah huci zuciyan yallabai bari na kaimai” Khaleel na kan layin kusan 5min sannan yaji muryan Babanshi a speaker yana excuse me sai chan Excellency yayi magana cikin so da kewa yace “Khaleely na ya akayi? Ina tsaka da meeting? Meya faru bakada lafiya ne”? Dan kishingida yayi murya chan kasa yace “I will send you address na wani anguwa kasameni awajen by 6, kazo da trust friends naka” dasauri Excellency yace “angama yarona zanzo, but meke faruwa lemme know wat I’m coming there for” shiru Khaleel yayi kaman bazaice wani abuba chan yace “I want to marry someone Pops” dasauri Excellency yace “aure? Aure Son? Ba mamanka is the one handling all of that for you ba, an mata screening ne ita wacce kakeson auren? Why do I have to come our lawyers da Malamai can take care of the aure for you, is my presence necessary”? Kai tsaye Khaleel yace “ai nasan dasu nace kazo Pops” dan tausasa murya Excellency yayi yace “I know, I know, karka bata rai I didn’t mean to hurt you, zanzo kawai nayi mamaki ne this is the first person dakake neman aure da kanka batare da Mom naka ta zaba maka ba ta auro maka ba, wacece yarinyar?” Kai tsaye yace “that police girl” dan zaro idanu Excellency yayi yace “you mean officer Hawwa wacce ta ceto Noor? That criminologist”? Murya chan kasa Khaleel yace “uhmm” dan shiru Excellency yayi sai chan yace “Khaleely are you sure about this decision? Cus naga yarinyar is hot tempered, bakaga yanda kuketa fada rannan ba, and you guys are almost age mate fa dan ba karaman yarinya bace, banson wacce zatazo tana baka ciwon kai ba tana wahalar da d’ana fa, I dislike stubborn girls” ahankali Khaleel yace “I can handle her Pops, I just wanna have fun with her Pops don’t worry” dan murmushi Excellency yayi cikeda kaunar yaron nashi yace “you know I will always give you kome kakeso ko? You have my support, see you by 6, I love you yarona Khaleelyn Babanshi” dan smiling kadan Khaleel yayi ya katse wayan ya yar agefe yadago kanshi yakalli Salman yace “I want every info akan mahaukaciyan nan and that photo boy of hers” gyadamai kai Salman yayi yace “yes sir” kallon driver yayi yace “Sam’s house”. Wani tamkeken estate suka wuce suna zuwa gaban gidansu gate yayi scanning motansu kawai yabude musu suka shiga, budemai kofa Salman yayi Khaleel ya sauko yawuce ya shiga flat din Sam dayake bangare daban aka budemai kofa, tundaga falo yake jiyo ihun Sam din tareda na mace, tsaki yayi yawuce wajen dinning inda yaga wine, wine cup yadauka yaje fridge yazuba ice sannan yazo ya tsiyaya wine din ya zauna yafara sipping yana jiyo ihunsu wlh sun isheshi, bacci yakeji, dan gajeren tsaki yayi ya ijiye wine glass din kawai yawuce sama kai tsaye yabude kofan dakin yashiga Sam yadago kanshi yana nishi kaman kwado yace “Hi cousin” mugun kallo Khaleel yama yarinyar dayake abun da ita yace “get out!” Dasauri yarinyar ta fixge jikinta ta duka tana kwasan kayanta ta wuce tafita Sam rai abace yace “wai kai mehaka ne eh? I’m not done fa Dan iska kawai mai bakin hali” tsaki Khaleel yayi yawuce abinshi ya shiga next dakin yafada gado yana lumshe idanu bacci yakeji sosai. Kusan 20min Sam yadauka dan saida yayi wanka sannan yafito yashiga dayan dakin yana kallon Khaleel dake lumshe idanu yace “ya akayi Lee”? Da muryan bacci yace “wake me before 6 zamuje daurin aure” Sam yace “wani daurin aure wazaiyi aure?” Yana kulle idanunshi yace “me”? Dasauri Sam yazauna bakin gadon yana kallonshi yace “yaushe aka fara daura maka auren gayyatan jama’a? I thought a seminar room na gidanku ake komi”? Hamma Khaleel yayi yace “this time is different” “wazaka aura”? Sam ya tambaya da kosawa, Idanun Khaleel a kulle yace “that Police gurl” fashewa da dariya sosai Sam yayi yace “Leee bakada mutunci shegen gari! Ai nasan after all that girl said you must find a way to show her who’s the boss, there’s nothing da zakaso da bazaka iya samun shi ba, and comfortably use it and dump it” murmushi kadan Khaleel yayi yace “starting tonight! She will belong to me!” Sam na annashuwa yace “use her kayi BDSM kamata lilis, 50shade of Lee zakai da ita” dan dariya kadan Khaleel yayi murya chan kasa da bata fita da kyau sabida bacci yace “she’s sick I don’t wanna hurt her now!” Da sauri Sam ya kalleshi jin maganan dayayi which sounds so unlike him yace “Lee mekace? Cousin? Kai Khaleel?” Yakai hannunshi yayi tapping nashi amman ina yayi bacci, dan murmushi Sam yayi yace “shegen yaro to ahaka zaka auren? Lemme call Balalau designer” kiran designer yayi aka turamai bespoke manyan kaya dayawa na gizna ya zabanma Khaleel milk shiya dauki ash yatura kudi around 4 aka kawo musu kayan wuraren 5:00PM wayan Khaleel yahau ringing ganin Pops ke kiranshi yasa Sam yashiga tadashi da kyar yatashi wayan Sam yabashi karba yayi yasa a kunne yana lumshe idanu yace “gamu a hanya already” gyadama Pops kai yayi yace “okay” Dasauri Excellency yace “bacci kake ne Khaleelu?” Ahankali yace “uhn” cikeda so yace “okay tashi kashirya sannu stop stressing yourself” katse wayan yayi yana kallon Sam dake shiryawa baiyi magana ba Sam yace “jekai wanka ga kayan ka nan my gift for ango” dan tsuki yayi kawai yatashi yafada bayi yayi wanka yafito jallabiya mai kyau yasa ya shimfida dadduma yayi la’asar yana idarwa Ga mamakin Sam saiyaga yawuce yana bude kayan without complain cus baison saka manyan kaya yafara sakawa Sam kawai ya tsaya yana kallonshi……. Tun around 4 Baba yabar asibiti yakoma gida, yana kwalama Ramla dabata dawo hospital ba sabida Ammi tacemata yazauna kawai an basu abinci kira, dasauri tafito tace “gani Baba” murmushi yayi yace “dauko hijabi kibini kofar gida tabarmai zamu shimfida kaman zanyi baki da yamman nan” biyo Baba tayi har dakin Umma data hadarai Baba ko kallon inda take baiyiba yashiga kwaso tabarmai daga dakinshi yana bata taba karba sannan suka wuce waje tare tashiga shimfidawa yace “bari na leka gidan Malam Sama’ila Allah yasa yana nan” yawuce yana kallonshi yashiga sallama a gidan dake just 2 houses daga nasu. [9/23, 8:59 PM] M Shakur: 💫GARGADAN SO💫 ✍🏻M SHAKUR EPISODE 3️⃣9️⃣ Fitowa Malam Sama’ila yayi Baba suka gaisa sosai Baba yace “Malam Sama’ila kai kadai nake sanarma da maganan nan sabida koda abun baiyuba kar kunyan duniya yakamani” yadan sauke ijiyan zuciya yace “inasa ran wani yaro dake neman Hawwa zai kawo mahaifinshi da mangariban nan suna zuwa nakeso na daura musu aure shine nace bari nazo nafada maka tunda kaine Babban amintacce na kuma limamun masallacin mu” cikeda farin ciki yace “Alhamdulillah, Alhamdulilah ubangiji Allah ya tabbatar da alkhairi, matar mutum kabarinsa inji hausawa, bakada matsala ina nan ai duk sanda suka zo sai nabada sanarwa a masallacin a tsaya” gyadamai kai Baba yayi jikinshi narawa yace “akwai wani abun da ake bukata ne a masallaci kowani abu, kaga duk su test din nan ba matsala bace Hawwa wajen aikinta duk bayan rabin shekara 6month sukeyi, nasan AA ce Hawwa zata iya auren kowa, sannan Hawwa na batada wani cuta, banson tambayoyin nan suhanani auran da ita dan Allah kadama kayi Malam Sama’ila” murmushi Malam Sama’ila yayi yace “kada kadamu bazan yiba” Baba yace “yauwa bari nabaka kudade adan fefesa turare a masallacin asa yara su gyara” cikin kudaden daya dauka dazu dazaije asibiti yazare 20k yamikamai Malam Sama’ila ya karba Baba yawuce yatafi Malam Sama’ila yabishi da kallon tausayi yace “Ya Allah kadubi zuciyan tsohon nan ka aurar da yarshi kada ka kunyatashi” saikuma kawai yawuce masallacin nasu. Zama Baba yayi a kofar gida sai kada kafafu yake itama Ramla tafito tazauna kusadashi dan cikin gidan ya isheta ganin yanda yakeyi yasa Ramla tace “Baba su waye zasuzo wajenka ne haka”? Dan kalle kalle Baba yayi saikuma yamata alamu da hannu datazo kusada shi dasauri Ramla tazo tana zama agabanshi akasa akan tabarma, dan dukowa yayi cikin whispering yace “Hawwa ce tayi miji sunanshi Ibrahima, bakiga yaron ba badai shiga rai ba, gashi kyakkyawa dan gayu tsaftsaf dashi son kowa kin wanda yarasa ga tausayi, inhar abun ya yuwa Kulu na tayi goshi” zaro idanu Ramla tayi cikeda farinciki dan bakaramin addu’a sukema Hawwa tasamu mijiba ba, Baba kaman yaro yace “banso asani, banson kowa yaji, daga Mamanki sai Malam Sama’ila sai kece mutum ta uku danike fadamawa, hadiye murnan” hadiye murnan kuwa Ramla tayi tana kallonshi kaman TV, Baba yace “nace suzo karfe shidda da mangariba dai kinga ana salla sai adaura auren kawai” kai kasa daurewa Ramla tayi kawai saita tashi tahau tsalle sosai tana bude bakin ihun murna amman bata bari ihun ya fito, Baba ya tuntsure da dariya sosai yana kallonta yanajin dadin dabai tabajiba yace “wai bacewa nayi kidena murna ba, wannan yarinya bakiji” yacigaba da dariya shima kaman yatayata tsallen, shi kanshi baisan murnan yakeba, zama Ramla tayi awajen sai hira suke da Baba farin cikin auren yama kore damuwan rashin lafiyan Hawwan dake asibiti akwance, wajajen 6:30 Ramla tawani zabura tace “Baba ga motocin yan sanda tare da wasu jeep suna shigowa, Baba wlh sune, sune Baba” Da Ramla da Baba yar tsere tseren leke ake yakama hannunta yana hamdala yace “zauna zauna Ramla kada aga mun kosa kokuma imaza je kiramin Malam Sama’ila maza” dasauri Ramla tawuce tana kallon motansu dake shigowa ahankali yaran anguwa na binsu daidai ana parking motoci a kofar gidan Baba, shima Malam Sama’ila tareda wasu dattawan unguwa da Ramla na zuwa wajen duk sukazo suka tsaya tareda Baba dudda maza ne Ramla jitayi bazata iya komawa ciki ba wlh agabanta za’ayi komi abunka da yarinya. Gently aka bude motan Excellency yasauko yana sanye da Baban riga na gizna tareda Musbahu, aka bude second car din, Mahe ne Baban Sam kanin Excellency shima sanye da manyan kaya, sai third car, Nigerian chief of staff da attorney general wayanda shakikan Excellency ne sai fourth car wanda gently Khaleel ya sauko yana sanye da milk na Gizna dake sheki ya kafa hula ta kusan 8million akai tana sheki yana zuba kamshi fuskanshi yayi wani kwarjini da annurin haiba, Ramla ta taushe bakinta sabida ihu na neman fitowa ganin mijin Ya Hawwa tace “Ammi mijin Ya Hawwa na da kyau, wayyyoo wlh bantaba ganin mutum me kyanshi ba, Ammi yahadu, Ya Hamza, Asiya wayyooo” Sam shima yafito, anatse Malam Sama’ila yace “Bismillan ku” gaban Baba sai bugawa yake yaga Khaleel yasan dan masu kudi ne but bai dauka kudin yakai hakaba, duk zama sukai akasa Baba ne kadai zaune kan kujera dan zaman kasa namai wahala sabida kafanshi da guda daya ce. Yan anguwa aka taru kaman ana wani abu but babu wanda ya iya zuwa wajen sabida jami’an tsaro dasuka tare wajen da bindogoginsu a hannu. Malam Sama’ila cikeda natsuwa yabude taron da addu’a yace “ina muku maraba da zuwa” faram faram su Excellency suka amsasu, anatse Excelllncy yace “to Masha Allah da farko dai sunana Alhassan Mangal senate president na Nigeria” kaman ruwa ya cinye su Baba yana kallonsu yayi shiru, yanuna Mahe yace “ga kanina Uwa daya uba daya Mahe, ga yarona Ibrahim Khaleel, ga dan kanina Sameer, gakuma shakikai na” yanuna kowa yace “d’ana ya samemu da maganan yaga yarku mai suna Hauwa’u yanaso, sun hadu ta sanadiyan kwato mana yarmu datayi daga hannun yan kidnapping Noor, munzo neman aurenta dafatan za’a bamu” murmushi sosai Baba yayi he’s overwhelmed baisan cewa yaune rannan da zaiga auren Hawwa ba, today started so bad for him, ciwon Hawwa saikuma hatsarinta, saikuma Ni’ima da abubuwan datayi, baitaba tsammanin ending na yau will be this good ba, lallai bahaushe yayi gaskiya dayace idan kasan mafitar rana bakasan mafadan ta ba. Gyaran murya yayi yanuna kirjinshi yace “harga Allah na yarda da Ibrahima! Na aminta da Ibrahima! Nakuma natsu da Ibrahima, danhaka ni mahaifin Hawwa nabawa Ibrahima auren y’ata Hauwa’u dayazo nema ayau!” Malam Sama’ila yace “Allahu Akbar” duk akai Kabbara awajen, Malam Sama’ila yace “idan ba damuwa ga masallacin mu nan, muyi sallan magriba tunda lokaci yayi sai adaura auren” kai tsaye Excellency yace “bismillan mu” duk aka tashi aka wuce out of respect Excellency ya jera da Baba dake dogara sanda suna zance freely kaman sunsan juna babu wani zancen nuna kaskanci, hakanan abin yama Khaleel dadi inda Pops yafi Mom kenan, yanada saurin accepting mutane unless baice yana sonsu ba, hakama yanuna bayason abu to wlh Pops shima zai nuna bayaso kodako menene abin. Alwala akayi yau masallaci ya cika makil har gaban layi akai salla aka bada Sanarwa za’a daura auren Hawwa, dumbannin jama’an unguwa suka sheda aure tsakanin IBRAHIM KHALEEL DA HAUWA’U AKAN SADAKI MILIYAN HAMSIN DA DARHAMIN GWAL DARI! Zokaga yanda mutanen anguwa suka haukace news na flying kaman kite Hawwa tayi aure, ashe wani jinkirin alkhairi ne, ta auri dan masu kudi, ai shi Khaleel din shine d’a daya tilo wajen mutumin the richest man a Nigeria menene menene, tashi Excellency yayi ya karbi speaker ya sanar yama masallacin nan donating miliyan dari! Saikuma yabama mutanen ungunwan matar dansa tundaga kan yaro da babba, tsoho da tsohuwa Miliyan dari arabama kowani household, haukacewa Umma tayi acikin gidan dan tanajin announcement daga speaker tace “ina matarsa zai aurar da diyarsa banda darajan dazai fadamin saidai naji a speaker? A inama tasami mijin? Kodai hada baki akayine? Ta ina Hawwa zatasan yaron Alhaji Mangal damuke gani a TV ta ina? Kai karyane da wata akasa auren nan bazai taba lasting ba” kaman mahaukaciya takasa rike bakin cikin tashiga kiran yaranta mata wanda all of them are happy for yayarsu suna cewa zamasu zo gobe kawai ta katse wayan tana zage zage har Ammi dake waya da Ramla dake bata labari saida tajuyo ta Ammi tace “kisa sakata a kofa kada ki bude sai Malam ya shigo” dasauri Ramla tace “ita ta isa ta tabani wlh saina mata tsinannen duka Ammi” Ammi tace “ke!” Dasauri tace “yakuri naji zansa sakatan Ammi”. Adai area nan nasu duk wanda yasan Hawwa yasan Ni’ima duk wanda yasan Ni’ima yasan Hawwa, Mama na zaune a tsakar gida da Ni’ima daketa bambami tunda tazo gidan Mama dazu akai sallama aka shigo gidan matan makotansu ne suka shigo yima Mama Allah sanya alheri ganin Ni’ima ma azaune a compound din yasa sukace. “Ayiririri ga Babban kawan Amarya, yoo ba dole aganki yau ba ana daura auren kawarki labari yabaza gari anachan ana rabon kudi” daga Mama har Ni’ima confusion look suke musu ita Ni’ima ma bata magana Mama da gabanta yashiga fadi tace “wace kawar Ni’ima kuke magana akai Jamila?” Dasauri Jamilan tace “kaji Maman Ni’ima kuma, tsufa kika farayi ne? Ni’ima nada wata kawa data wuce Hawwa ne? Hawwa yar sanda mana yar wajen Baba gurgu muke magana gashichan an daura aure ana biki a unguwansu sai tafiya ake layin nasu” atare daga Mama har Ni’ima suka kalli juna Ni’ima tabuga wani ihu tana mikewa tana daura hannu aka. “Wayyooo na shiga uku na lalace, na bani, Mama na bani” dan duk atunaninta Baba ya aurama Baban Yaseer Hawwa tunda tamusu rashin mutunci dazu, ahaukace Mama taja hijabi daga igiya tace “sa hijabi Ni’ima muje zama bata ganmu ba, dena ihu kidau makullin mota sabida muyi sauri” su Jamila da mamaki da confusion suke kallonsu Hijabi Ni’ima tasaka ko silipas bata tsaya sawa ba suka wuce su Jamila suka fice daga gidan babu zancen kulle gidan ma ta shiga mota Mama ma na shiga suna tada aiko Samari sai gudu suke kaman ranan idi ana tafita layin koda sukakai tundaga bakin titi an cika tap parking motan tayi agaban wani pharmacy suka fito da karfin yaji da balam bala’i suka shiga kutsawa cikin mutane har zuwa cikin layin daga inda security suke tsaitsaye da bindigogi suma suka tsaya suna kallon Baba tare da wasu manyan mutane suna magana suna gaisawa, sosai Ni’ima ke kallon fuskan kowa one by one bataga wanda tasani ba chan idanunta ya yasauka kan Khaleel da she’s sure shine wanda tagani dazu daidai wasu gayu dake tsaye dasu sunahau gisting. “Kai Baaba shinefa yaron Senate President shi kadai mutumin ya haifa, just farkon shekaran nan Forbes sukace baban shine number 5 richest man in the whole world, wai bakasan Mangal BeWeeCee ba?” Daga Mama har Ni’ima dakejin hiran faduwa gabansu yashigayi cikin karaman murya Mama na whispering tace “ke Ni’ima ba Baban Yaseer ta aura ba kinaji ana maganan Alai Mangal” daidai lokacin gayun dame bada labari yace “sadakinta Miliyan Hamsim da Darhamin gwal dari fa kai Baba gurgu da yarsa sun gama da talauci har abada, talauci bye bye” sake faduwa sosai gaban Ni’ima yayi, daga motan Baban Yaseer har gidan nasu da dan albashinsa 350k networth dinshi gabaki daya baikai sadakin Hawwa bama Innalillahi wa Innailaihi raji’un. Gayun sukace. “Mangal din fa yabama masallaci miliyan dari a gyara, sannan yabama anguwan miliyan dari wai arabama kowa babba da yaro, tsoho da tsowuha sabida sun bama dansa yarsu, kai Baaba yauna kara yarda wani jinkirin alhairi ne, yaushe su Gwaggo suka gama Gulmanta agidanmu ranan da safe kan Hawwa ce kadai yarda batai aure a unguwan nan ba Kannin kannenta sunyi aure amman gashi yau dalilinta kalli anguwan mu yatashi da miliyan dubu dari biyu ba in total, Allah kaimana arziki!” Sake faduwa sosai gaban Niiima yayi yana wani jigijim! Jimdum! Dumjum! Dumdum! Lankwashewa kafafun Ni’ima yayi tai baya zata fadi Mama ta tareta tana salati sun shiga shock, dasauri Mama tace “kinga gobe zanje asibitin nabama su Baba hakuri da Hawwan Ni’ima, kokin hanani billahilazi sainaje, nine mahaifiyar babban aminiyan Amarya ko miliyan goma Alhaji Mangal yabani mena manta tuni zanja jari,jari, gobe da safiyan Allah zani ko asibiti ko nan gida duk inda suke! Allah yasa banwani mata magana mara dadi ba kuma nasan ba lallai tafadi ma tazo wajena ba, gobe zanje na sasanta komi na shiryaku nasan da gudu zata karbeki da gudu ayanda Hawwa ke miki soyayya, gaba zuciya tuni anyi an wuce, kawancen shekaru ashirin da yan kai, Niima ina chan zan kiraki kizo kibada hakuri! Goben nan zaku shirya!". OUR LAST FREE PAGE🥰 TO JAMA’A ANAN NAKAWO KARSHEN FREE EPISODES NA LABARIN NAN MAI SUNA GARGADAN SO. SHIN KUNA GANIN HAWWA ZATA YAFEMA NIIMA SU SHIRYA? HAWWA AGANINKU ZATA YARDA DA AUREN KHALEEL? YA BABAN YASEER DAKE SHIRIN ZUWA NEMAN AUREN HAWWA WASHEGARI WAJEN BABA ZAIJI AKA GAYAMAI TAYI AURE? KHALEEL DA HAWWA ZASU TABA SO JUNA? OYA PAY AND JOIN PAID GROUP ON TELEGRAM IS JUST 1K PLEASE SHOW ME LOVE AND SUPPORT MY TALENT!!💃 PAY 1K INTO 6353995766 M SHAKUR WORLD MONIEPOINT OR 7032934950 AISHAT MUHAMMAD OPAY OR 0895672695 AISHAT MUHAMMAD GT BANK SEND EVIDENCE OF PAYMENT INTO 07012181461 PLEASE SHOW ME LOVE AND SUPPORT MY LITTLE TALENT GOD BLESS!!! [9/26, 2:34 PM] +234 903 908 6385: EPISODE 4️⃣0️⃣ Ni’ima nawani irin numfarfashi ta kama Mama tace “Mama ina ganin jira” dasauri Mama tariketa gam ajikinta tace “zomu bar nan wajen” Mama na rike gam da ita suka shiga fita daga wajen batama gani da kyau she’s just feeling suffocated, gaban wani shago suka tsaya Mama ta zaunar da ita da sauri tana jinginata da bango tashiga shagon tasayo ruwa tazo tabata da kyar Ni’ima ta kurba kawai taji ruwan na mata daci abaki tofarwa tayi akasa kaman taci magani takalli Mama tace “Mama jinake kaman an daura dutsen ukudu akan kirjina, Mama ni Hawwa zata maida mahaukaciya? Ni Hawwa zata rainama wayau? A ina tasamo mai kudin nan bata taba bani labarinsa ba? Mama yaushe suka hadu? Yaushe har akazo ana maganan aure har ina ganinshi asibiti dazu danaje? Mama ita harta isa taboyemin abu nata eh”? Taba wani irin huci ta bubbuga kirjinta tace “Mama ni mijin nawa ya sakeni yau ita a aureta yau ni za’a watsama kasa a idanu? Mama tayaya Hawwa zata fini eh? Tayaya zata fini”? cikeda rashin jin dadi itama Mama tace “Allah yasani banso ba, ke kinga yanda nake alfahari da mai kudi kike aure kuwa Ni’ima? Dukfa cikin kannenki kin fisu goshi, kece mai auren mai kudi, kece wacce tai makaranta, mijinki yabaki mota kina gidanki flat mai kyau kina aiki a hospital, Amman yau duk sai naga Aliyu jaririne a inda masu kudi suke, yo ai duka duka arzikin Aliyun ma baikai miliyan hamsin na kudin sadakin Hawwa ba” wani irin shedanin radadin zafi Ni’ima keji aranta har wani sosa gaban riganta take ta saman hijabi, tadauka she will be happy tunda Hawwa tai aure at least yanzu Aliyu nata ne ita kadai but kuma ganin yanda mijin Hawwan yahadu ga dukiya, ga kyau, ga gata saitaji kaman ciwone gareta ya warke amman wani ciwon yafito dayamafi nada azaba, tana kallon Mama tace “Mama tayaya Hawwa zata fini aduniyan nan eh? Tayaya Mama? Akanme zatayi s’a haka ta auri dan gidan Mangal, Mama kuma bata taba fadamin tamasan yan gidan Mangal ba wlh, ai badaga sama yafado ba sun hadu ne somewhere somehow amman taboyemini dayike makirace ita yar boko datai kwantai, yaushe suka hadu har suka fara soyayya? Mama ni Hawwa zataciwa amana eh? Ni zata ha’inta ta yaudara? Babu wani abu nawa da bana gayamata fa Mama, amman ni taboyemin, ashe saisa tace ko mijina kadai yarage aduniya bazata aureshi ba sabida tasami wanda yafishi akomi, Mama did you realize abinda Hawwa tamin ko? Hawwa play with my intelligence, she belittle me, tabuga wasa dani tanunamin tafini iya mind games” tashiga shesheka tana huci jikinta har kyarma yake, Mama na kallonta itama duniya ta mata zafi tace “munafuka ce, ke bakisan yanzu kasami mai kudi boyewa ake ba’aso asani ba, ai Hawwa bata sonki kwadayin Baban Yaseer yasa ta tsaya arayuwanki” cikin wani irin murya Ni’ima tace “Mama tayaya zan bata auren nasa gidan Mangal da dan su tsaneta eh? Mama tayaya zanyi? Inaso na gayamusu yar iska ce Hawwa maza takebi duk yan sandan office dinsu sun kwanta da ita, Mama help me, yazanyi Hawwa bata chanchanci irin gidan nan ba, tafi dacewa da gidan wahala da gidan kaskanci, Mama bai kamata Hawwa ta auri mijin dayafi nawa karfi ba wlh Yazanyi Mama? Mama banso tasami cigaba arayuwa Mama ni auren ma banso tayi tamutu ahaka, sonake Hawwa ta wulakanta na ganta on her knees tana begging dina for something, Mama ta yaya zan lalata auren nan” kanta Mama tashafa tace “yanzu ai saikin fara koma mata sannan zaki iya bata auren, kibari nafara zuwa na sulhuntaku tukunna, kidena damuwa shikuma Aliyu zan kirashi ya maidaki” Gyadamata kai Ni’ima tayi, Mama tamike tace “muje” tashi tayi sai alokacin tamasan bata saka takalmi ba haka suka wuce ta shiga mota ta tafi. ** Wuraren 11 sukakai gida, ganinsu sun shigo tareda Excellency yasa Momy tace “ahh tare kuke ne? Son ina kaje yau? Bakai baccin kirki ba Noor nata tambayanka tayi bacci yanzu” goro Excellency yamika mata da yawa da sweets a leda yace “aure mukaje muka dauramai Madam” da sauri Momy takalli Excellency dake zama looking confuse shikuma Khaleel yawuce side nashi abinshi babu abinda ke damunshi banda gajiya, Mom tace “wai wayayi aure Dear?” Khaleel dake wucewa abinshi yanuna mata yace “danki mana he just called me ina chambers yanaso nasameshi an address dazai turamin aure zaiyi shine naje da Mahe dasu Lawali and Co.” Maganan sauka kawai yake akan Mommy kaman saukan aradu tace “akanme zaka biyemai Alhaji? Kasan Khaleel is still a boy baitaba zaban mata da kanshi ba baimasan ya ake aure ba, I always do everything for him bayan nayi screening yaran, bama wannan ba, waya aura?” Excellency na daukan remote yana chanza channel zuwa news yace “that police officer, Miss Hawwa” dawani irin sauri Momy tace “inashi ina Hawwa? Ina Khaleel ina police woman? Idan tazo tana dukanmini d’a fa?” Dawani irin sauri Excellency yakalli Mommy yace “akanme kike magana haka Madam? Akwai wacce ta isa aduk fadin garin nan ta daki d’ana?” Cikeda damuwa Mommy tace “dole nayi magana haka Khaleel baida irin training da aka mata a police school, ba yarinya bace idan bata girmeshi ba zasuzo age mate I don’t want yarona to suffer” jawota jikinshi Excellency yayi cikeda so ganin hankalinta yatashi yace “ke Madam relax, yaranki just want to have fun ne, please let him have his way, kome yakeso let’s support him, karmu batamai rai, stop thinking of beating or anything, with all the security na gidan nan akwai wacce ta isa ta taba yaronmu? All I see is Khaleel is just a little bit fascinated about the gurl kinsan baitaba ganin Smart, young intelligent bold and fearless Muslim police officer ba” da sauri yace kawo kunnenki da sauri Mommy ta mikamai Excellency yace “yaronki just wants to have fun and play with the girl ne, we have the Momy babu wacce Khaleely na bazai iya samu ba, allow him, kinganshi kuwa yau he looks so happy and excited that happiness was worth everything to me, so don’t ruin that for him and don’t think much, let’s watch him have his way kome yakeso mubarshi yayi” dan ijiyan zuciya Mommy tasauke tace “toh ina matan? Ya baku taho da ita ba”? Ahankali Excellency yace “I don’t know, gobe da safe ma tambayi Khaleel din koma meyakeso it’s okay, lokacin sa ne zamaninsa ne mubar danmu ya huta, yanzu dai aikamai yarinya muje mu kwanta ki matsamin jiki” dan murmushi tayi kadan hankalinta ya kwanta tace “dukku yaranku suka biyo” dariya Excellency yayi yace “kyau kenan d’a ya gado ubansa” ya kashe mata idanu tana kwalama PA kira tasa akaimai yarinya. Daidai yafito daga wanka aka bude kofa wata tashigo kallonta yayi yadauke kai yazauna kan chair yana zuba wine a cup yabude towel nashi yace “come here” zuwa tayi yace “kneel” kneeling tayi ba musu jiki na bari gani take wannan da aka kawota for the 3rd time she don’t think zai saketa yanzu, yace “suck” gindinshi tashiga sha ya lumshe idanu yana kurban alcoholic wine nashi fuskan Hawwa yake gani datanamai rashin kunya, bude idanunshi yayi kadan yamika hannunshi yadauki wayanshi yabude yashiga gallery hotonsu da akamusu na pool yake kallo yanadan lumshe idanu sabida yanda ake tsotsemai gaba, yadade yana kallonta sannan yayi dan murmushi ya ijiye wayan ya fizge abin nashi yamike kawai yajuyata yashige, shifa he’s doing this sabida kawai yanason sex ne, he loves yayita cin vijay not because he loves any of this creatures da Mom ke kawomai, da ace akwai yanda ake cire vijay a ijiye basai yaga creatures dinba dayafi zaban haka, ihu yafara sosai yana buga yarinyar da kyau datakeji kaman zai xazzago mata da mahaifa yakai kusan 3hrs har kuka take but maka mata yake sannan ya feso yadago kawai ya tureta abuge yace “na sakeki leave my house na sakeki get outtttttt!” ya hankadeta waje abuge tareda datse kofan yawuce yafada gado sai bacci PA dake waje tabude kofa dan babu wanda baya sanin sanda Khaleel ke sex agidan nan sabida ihu duk wani mai aiki a gida yasani idan yagama zakaji shiru tazo tafice da yarinya. Mshakur💋 [9/26, 2:34 PM] +234 903 908 6385: Ammi na zaune wuraren 11 tana duba wani littafin azkar while Hawwa na bacci sosai mai nauyin gaske taji kamshi ya daki hancinta mai dadi har saida tadago kanta ta kallo kofa Khaleel ta hango jikin kofan dago kan datayi yasa ya matsa da sauri gefe, shiru Ammi tayi saikuma ta kalli Hawwa dake bacci mai nauyi massage din yamata dadi ga drip ana samata ta lullube mata tundaga ciki har kafafu da bargo daga cikinta zuwa kai abude kanta babu dankwali tayi kyau sosai, she's sure shine yaron jiya shine mijin Hawwa kunya yakeji ne kome? Lallai yaron kam akwai kunya yana abu saikace barawo, Ammi tayi murmushi tana tashi ta taho wajen kofan tabude tafito, Khaleel na tsaye jikin kofan yana sanye da riga da wando masu kyau milk adan hankali yace "good good morning Mom" saikuma yajuya zai tafi dasauri batare daya jira amsan Ammi ba, ahankali Ammi tace "Ibrahim" chak ya tsaya yadan juyo kanshi akasa, dan murmushi kadan tayi tace "bazaka duba matar taka ba? Dan zauna da ita nima kafafuna sunyi tsami bari nadanyi tafiya cikin asibitin kadan" kafin yayi magana ta wuce yabi Ammi da kallo saida yaga tafice sannan yajuyo ya kalli dakin kafin ahankali yabude kofan ya shiga maida kofan yayi yarufe ya tsaya jikin kofan yana kallon Hawwa dake bacci mai nauyi hakanan kawai yaji kirjinshi na bugawa sosai dum dum dum! Gently yadaga kafanshi yataka zuwa gaban gadon ya tsaya tareda folding hannu a kirji yana kallonta, she looks very sick and beautiful a hospital gown din, har lokacin akwai bandage a goshinta but an cire na hannuwanta ga ciwuka a hannu, ahankali yadaga hannunshi yakai gently yadaura kan left hand dinta wani kalan shock yaji baisan sanda yarike hannun gam ba tareda sauke ijiyan zuciya sannan ahankali yakai yatsanshi yana shafa ciwon hannun wanda yasan Ni'ima ne tamata cus yana mota data tattake mata hannu haka murya chan kasa yace "why will you love a girl this much?" Yabi hannun da kallo that felts super soft kaman hannun little Noor ga nails nata so long and white and clean looks so sexy, mirginowa Hawwa tayi kanta zai fadi daga filo dasauri yakai hannunshi yatare fuskanta yafado cikin palm dinshi tana sauke ijiyan zuciya daya huro a hand nashi cikin muryan bacci tace "Ammiiii" wani irin lankwasa kai Khaleel yayi yana kallon fuskanta dake cikin hannunshi Her face is so damn soft, baitabajin wani excitement dan mace ta shiga jikinshi ba but right now he's feeling so good, tsareta da idanu yayi yana kallonta ya duko a tsaye fuskanta na cikin hannunshi, kaman mai whispering yace "Hawwah!" Kar Hawwa tabude idanunta saida gabanshi yayi wani mummunan faduwa yanda take kallonshi da very very bright eyes saikuma tamaida idanun tashiga kullewa suna juyawa, muryan Baba yaji awaje dawani kalan sauri yazare hannunshi fuskan Hawwa ya kife anan kasan filo daidai Baba na bugo sallama yana shigowa tareda Ammi da Ramla dakuma wasu mata guda uku, biyu daga cikinsu goye da yara abaya daya babu yaro abayanta somehow somehow they look like Baba, Ammi ta wuce tana gyara fuskanta, Baba yace "Ibrahima kana nan? Ka kannin matarka Hawwa ku gaisa Khadija" Babban wacce ita kebin Aminu Khadija tace "ina yini Yaya Ibrahim" akunyace Khaleel ya gyadamata kai, Hafsa tace "ina yini Ya Ibrahim yamai jiki" Maryam tace "ina yini ya Ibrahim" Ramla itama tace "Ya Ibrahim ya jikin Ya Hawwa" kaman bai iya magana baisaba da mutane haka ba ana kiranshi Yaya Yaya yace "da...da sauki" yakalli Baba akunyace yace "Baba zan tafi zan dawo anjima" Baba yace "muje na takamaka" shida Baba suka wuce suka fita suna fita Khadija da Hafsat da Maryam da Ramla suka shiga tafi saikuma sukahau rawa, Hafsa tace "wih mijin Ya Hawwa yahadu Wayyoo Allah na l'm so happy for Yaya Hawwa" Ammi tace "kunga karku tadamin yarinya da surutu" duk dariya sukayi sukahau hira. Around 4 DIG yazo hospital din tareda Abraham da Hayatu Baba yamusu iso suka gaisa sosai, suka ijiye kudi da basket na so many goodies sannan sukama Baba sallama suka tafi. Shima Aminu around 4 yashigo asibitin Baba yadingamai fada akanme zaibar school yazo.... Wuraren 7 Khaleel yashigo asibitin Salman na binshi da shopping na kayan kwadayi daban daban yarike hannun Noor data isheshi da maganan Hawwa ga teddy a hannunta looking so pretty sukai ciki, tundaga glass na kofan ya hango Hawwa zaune kan gado an ijiyemata table da abinci daban daban kekai Ammi na kaimata abinci abaki tana kaudakai tana yatsine fuska idanunta sun kumbura na kuka da bacci, ga Baba shima tsaye kansu suna fama dataci abinci murya chan kasa Khaleel yace "she's such a child" dasauri Noor tace "Daddy mekace?" child" dasauri Noor tace "Daddy mekace?" Kallon Noor yayi baiyi magana ba tace "Daddy let's go inside I want to see FAA" dan ijiyan zuciya ya sauke yasa hannu yayi knocking tareda bude kofan Noor tasaki hannunshi tai ciki da gudu tace "My Fairy Angel Anty" Hawwa tadan bude idanu tana kallonta kawai Noor tahau gadon ta gefen Ammi ta tattaka tafada jikin Hawwa ta rungumeta tsamtsam da karfi Hawwa itama ta rungumeta yarinyar is freaking cute and adorable. Baba yace "Ibrahima shigo ga wuri" yabashi plastic chair shi Baba yakoma kan dogon kujera ya sauna su Salman suna shigo suna ijiye jakunkuna suka fice ahankali Khaleel yace "ina yini Mom" murmushi Ammi tamai tace lafiya lau Ibrahim, aran Hawwa tace "Ammi na ne Mom" da sick eyes tadan kalleshi tana rungume da Noor tana mamakin meya kawo dan iskan yaron nan asibitin nan taki gaidashi, tasowa daga jikinta Noor tayi tace "FAA ya jiki? That day of accident my Dady was taking me to school I saw wat you were doing" Noor tashiga gwadama Hawwa, tace "I told my Dady, Dady yafita yadinga bin car naki da gudu he removed you from the car you were biting my Dady hand" tanuna hannun Khaleel dake zaune da sauri yajuyar da hannunshi Baba yace "aiko naga ciwon dama Hawwa ce ta jimaka?" Kin magana Khaleel yayi, Noor tace "we brought you here FAA are you fine now? U will not fall sick again ko?" Gyadamata kai Hawwa tayi ahankali tace "yes" dasauri Noor ta rungumeta tace "I love you FAA" tashi Baba yayi cikeda hikima yace "bari na karbi sako wajen mai keke" Dasauri Ammi ta tashi tace "muje na bika nafadamai abinda zai fadama Ramla" kawai suka fice. Itama Noor dasauri tasaki Hawwa ta sauko daga gadon tai wajen Khaleel dake kallonta tace "Dady I forgot my second teddy in car I brought it for FAA" ahankali yace "meet Salman to take you" dasauri tai wajen kofa tajuyo takalli Hawwa dake binta da kallo tace "FAA I'm coming" Gyadamata kai Hawwa tayi tawuce tafita dakin yarage daga Hawwa sai shi, kafa daya yadaga yadaura kan daya yayi shiru yana kallonta, yanda Hawwa taji ajikinta ana kallonta yasa tadan juyo ta kalleshi hada ido sukayi zata ballamai harara komi daya mata nadawo mata arai, da yanda yayi attempting tabata but yanda taji shiya ceceta, plus dazu Baba nata cewa Ibrahima yakawota asibiti yabiya kudin komi da motocin data bata yasa softly da dan kyar tace "thanks" tadanyi shiru ta dai daure tasaki muryanta tace "thank you for saving my life" tasakeyin shiru ahankali tace "once nakoma aiki i will find a way to pay you back every penny daka kashe" tasakeyin shiru chan tace "all this daka kawo kasa atafi dasu banso, i hate favors barinma na mutane like you! So I will pay back everything" Murmushi kadan yayi batare dayayi magana ba wato tana sick bed still masifa take, Noor tadawo dakin ta tafi wajenta da sauri tabata teddy tace "FAA take, Dady said you will soon move to our house kikazo i will give you more and more teddy kinji" dan murmushi kadan Hawwa tamata tace "thank you beautiful Noor" tana mamaki uban me zai sake kaita gidansu dayake gayama yarsa zata" kusan 10mins yayi sannan yakalli Noor daketa zuba yace "let's go" kiss ta manna ma Hawea tace "bye FAA" murmushi sosai Hawwa tayi tace "bye Noori" wucewa tayi wajen Khaleel yarike mata hannu sukai wajen kofa hakanan Hawwa samin kanta da kallonshi tayi, the way he walks, he way he held Noor's hand, everything looks soo....ta tsaida tunanin, saida yakai daidai kofa ya tsaya Noor ta fita dan juyo da kanshi yayi karaf suka hada ido dasauri Hawwa ta dauke kanta, cikin dan iskan murya Khaleel yace "see you soon cry cry Kulu" dawani irin sauri Hawwa tajuyo ta kalleshi kaman zakanya, gira daya yadaga mata yace "see you very very soon Kululu" kawai yasa kai yafice daga dakin Hawwa tawani yunkuro tace "sunana Hawwa not Kulu or kulul whatever" Khaleel na jinta yayi murmushi yawuce abinsa. Yau Hawwa ta tashi da karfinta sosai tun asuba Dr yazo yace "za'a sallameta yau but sai Ogansu Mai asibitin yazo" aka ciremata bandage na goshi da hannuwa ciwukan sun warke tanada jiki mai kyau sosai, wanka tayi tasa wani simple gown da aka kawo mata na atampa red dayamata kyau sosai, ta rame idanunta kana gani zai nuna maka tayi ciwo but takara kyau skin nata sai glowing yake na drip datasha, tun wajajen 7 Aminu yazo dan daga masallaci yazo basai Baba yazo ba daya shigo dakin Ammi bata ciki taje karbo magunguna daga pharmacy sai Hawwa dake zaune ta kishingida hannunta rikeda wayanta tana dannawa tana replying messages na DIG dasu Hayatu, ganinshi yasa ta dago kanta dasauri yayi wajen gadon yana murmushi yace "ya karfin jiki Ya Hawwa?" Murmushi kadan tamai tace "Alhamdulillah I'm fine yaushe zaka koma school why did you even come back"? Zama yayi gefenta yace "yayata that is the strongest person I know a duniyan nan tana rashin lafiya why won't I come?" Shiru Hawwa tayi tana kallonshi tadan harareshi kadan tace "mutum sai dadin baki" dan dariya yayi yace "Ya Hawwa nasha fruits dinnan"? Gyadamai kai tayi yadauka da sauri yana sha Ammi tashigo tace "Aminu jinya kazo ko cin dadi jiyafa haka komi kuka raba naka yamafi na su Khadija" murmushi yayi yace "Ammi to nine babba" hararanshi Ammi tayi ta ijiye magungunan tace "maza gamaci mu hada komi Dr na zuwa za'a sallamemu wai" tai maganan tana mikawa Hawwa red veil nata Hawwa tasa hannu ta karba tayafa saman kanta daba dankwali, duk suna zaune har wajajen 9 wayan Hawwa dake hannun Aminu yana connecting hotspat nata danashi Aminu yana connecting hotspot nata danashi yahau ringing dasauri yabata wayan yace "Abraham office" hannu tasa ta karba tana kwanciya ta danna wayan tana sawa a speaker daidai lokain ana knocking tareda turo kofan Abraham yace "Hello Miss Hawwa how are you feeling" magana kasa fita yayi daga bakin Hawwa sabida Khaleel data gani ya shigo yana sanye da labcoat ajikinshi an rubuta Dr Khaleel Mangal, ga stethoscope a wuyanshi hannunshi rike da file na Hawwa dakuma office pad da pen idanunshi kyar akanta ga Dr daya saba duba Hawwan tareda shi sai Nurses guda uku daidai Abraham yasake cewa "Hello Hawwa are you there?" Firgigit Hawwa tadan farga daga kallon Khaleel, adan rude tace "uhn" Aminu yasauka dagakan gadon cikeda murmushi yace "sannunku ina kwnan ku" gyadamai kai Khaleel yayi kanshi akasa yace "good morning Mom" kafin ta amsa yayi wajen gadon daidai lokacin Abraham yace "huhh wat a relief! I'm so glad you're okay l've been so worri....." wayan Khaleel yasa hannu ya dauka tareda katsewa Aminu yadaura hannu a bakinshi yana makale dariya Ammi tadanyi murmushi kadan tace "muje waje Aminu" suka wuce suka fita, wani kalan kallo Hawwa tama Khaleel irin who gave you the authority to end my call amman mutanen data gani wajen yasa tadaure tadauke kai batai magana ba, professionally Khaleel yace "can I have your hand Mrs Lee?" Wani kallo Hawwa tamai shekeke irin is something wrong with this guys head, dayan Dr yace "Dr Khaleel she's the patient I consulted you for kace nakara mata dosage na wannan medication din nan and BP ya sauka sosai" "hand" Khaleel yafadi yanda zata bama dan iskan nan hannu da kyar kaman ta kurma ihu ta bashi hannun tadauke kai tana kallon gefe, daura mata abun auna BP Khaleel yashiga yi sannan ya makala stethoscope a kunne da gangan yawani zauna abakin gadon yana facing nata arude tajuyo zatai magana yace "shiii idan ana auna BP ba'a magana" hadiye maganan Hawwa tayi wannan wani irin mutum ne, pulse nata da heartbeat ya saurara sannan ya zare stethoscope din yakalli Dr yace "she's good" yakalli Hawwa yace "any complain Mrs Lee"? Dauke Kai tayi tareda girgiza mai kai bataso ta disgashi gaban abokan aikinshi ganin he's not jobless ashema yayi school, gyadakai Khaleel yayi yace "in that case I can discharge you" yashiga rubuce rubuce a iPad din da pen sannan yabama Dr yace "zaku iya tafiya" wucewa sukayi suka fice saida Hawwa taji an rufe kofan sannan tajuyo hada idanu sukayi yana mata dan iskan kallo azuciye tace "katashi daga kusadani" cikeda kakkausan murya yace "anki" iyyee wow just wow irin kallon da Hawwa kemai kenan ganin karfin halinshi, rage murya sosai yayi yace "idan kika kara kuka kika sa kanki damuwa BP ki yatashi sabida that mad, crazy, babaric woman of yours mai kama da gumakan Egypt mesuem I will reap your heart off your chest kimutu gabaki daya nayi donating all organs naki to mabukata, starting from heart, liver, kidneys with this eyes etc" wani irin kallo Hawwa kemai baki bude ikon Allah, tadaure tarufe bakin tace "you're nobody in my life dazakamin detecting what I should do and what I shouldn't, you're nobody to me Pops boy!" the way she talks shit! he can't even explain but he enjoys it, dan matso da fuskanshi explain but he enjoys it, dan matso da fuskanshi dab da nata yayi dasauri takoma baya gabanta na faduwa sanin su Ammi na waje tace "me..me....mehaka?" Ahankali Khaleel yace "I want to actually shows you who I'm in your life" dasauri yakawo fuskanshi kaman zai mata kiss Hawwa batasan sanda ta mika duka hannayenta biyu ta daura a kirjinshi ba hakan yasa ya tsaya chak kirjinshi ya buga dum! Hawwa tace "is this abinda ku kema patient naku a hospital dinnan? I will sue you Allah" dan murmushi yayi cikeda tsokana yace "koni i will sue you for touching my chest, index finger naki on my breast kina tabawa!" Abala'in haukacewan sauri Hawwa ta janye hannunta dagakan kirjinshi jikinta yahau rawa tama kasa magana, she just hates dan iskan yaron nan, did he say breast uban wani breast zata taba ajikinshi? Murya chan chan kasa Khaleel yace "do you have crush on me? Cus you were trying to take advantage of your handsome Dr duk kin gama mammatse mini this" yataba nonuwansa yana mata very cute smile da white hakoranshi ke showing yamata wani irin kyau a idanu. Bugawa kirjin Hawwa yayi sabida yanda murmushi taga yamai kyau da sauri ta dauke kanta tayi folding hannuwanta a kirji tace "ewww Allah ya kyauta you don't even belongs to league na men da Hawwa fancy, babu abinda zanyi da womanizer, drunkard and a playboy like you!" Shiru Khaleel yayi yana kallonta kaman mai nazarin wani abu saikuma yatashi daga bakin gadon jakan daya gani a tsakar dakin yadauka yace "we will see about that if this womanizer, drunkard and what's even the last one dakika fadi Kulu"? Aharzuke Hawwa tace "nace maka ba sunana Kulu ba" dan murmushi kadan yayi baice komiba yawuce kofa, Hawwa data kara kulewa sabida yanda taga ya maidata mahaukaciya tace "ina zaka da jakana? Zaka kara da sata akan qualities din naka ne"? Tsayawa yayi saikuma ya juyo ya kalleta yabude baki zaiyi wata magana kawai saiya daga mata gira daya yamata dan iskan murmushi yabude kofa yafito dasauri Aminu yazo zai karbi jakan yace "kawo Ya Ibrahim nadauka"girgizamai kai Khaleel yayi yace "no dauko sauran saika sameni a mota awaje" yawuce Ammi tabishi da kallo kawai taji yafara kwanta mata arai itama ta tashi tashiga dakin Aminu ya kwaso sauran kayan yafito, Ammi takalli Hawwa data kirne fuska tace "lafiya naga ranki abace" dasauri ta gyara fuskanta tace "bakomi Ammi" hannu Ammi tamika mata tace "tashi mutafi gida to" ahankali ta sauko daga gadon Ammi narike da hannunta suka fito Khaleel na tsaye tareda Aminu yagansu sun fito duk yanda yaso yadena kallon Hawwa data haderai tadauke kai yakasa daga Ammi har Aminu saida sukaga kalan kallon da yakema Hawwa kaman zai hadiyeta da idanu, har wajen motan sukazo Hawwa tace "ina keken Aminu"? Dan sosakai Aminu yayi zaiyi magana Khaleel yace "I'm taking you home dakaina" yasa hannu yabude musu bayan mota yace "Mom shiga" ahankali Ammi ta shiga shikuma Aminu ya zagaye shiga gaba abinshi Hawwa ta kalli Khaleel da idanunta dahar sunyi ja, Ammi ta leko ta window ganin yanda take hararan Khaleel tace "shigo mana Hawwa" danne komi tayi sabida Ammi ta shiga taki rufo kofan yadanyi murmushi yasa hannu yarufe yashiga gaba ya kunna motan he can't even remembers d last time dayayi driving haka yaja motan su Salman na binsu abaya cikin wata Lexus. Aminu sai hira yakema Khaleel, adan hankali yace "me kake karantawa a school" Dasauri yace "computer science engineering but nagama project nakeyi" gyadamai kai Khaleel yayi baisan kodan shi baida siblings bane but he kind of love siblings nata barinma yanda yaga suna sonta and suna sonshi ahaka har gida parking yayi Hawwa tabude tafito azuciye Baba yace "oyoyo oyoyo" kawai ya rungumeta yace "mara lafiya yaya jikin eh patient" dan murmushi tama Baba yace "naji sauki" da gudu Ramlat tafito tana zuwa tai wajen Khaleel tace "Ya Khaleel oyoyooo sannu da zuwa good morning" kallon Ramla yayi kowama na wajen yayi saikuma yayi murmushi, sosai Hawwa ta tsare shi da idanu he looks so good dayana murmushin, he just loves yanda suka nuna suna sonshi, cikeda wasa yace "Ram......" dasauri tace "Ramla sunana" gyadamata kai yayi yace "nice name" zatai magana Ammi tace "ke kibar mutane su huta" Baba yace "zoka zauna Ibrahima" dasauri Hawwa tasaki hannun Baba tawuce ciki abinta su Ammi da Ramla suka bita sai Baba da Aminu suka zauna awajen, Baba ya kalli Khaleel yace "sannu da kokari Ibrahima Allah yabaka lada nagode da komi" dan sauke kamshi kasa yayi Baba yace "yau zan sanar da Hawwa zancen auren ku" ahankali yace "Ibrahima Hawwa matarka ce yanzu kaine keda iko da ita bani ba, Alhamdulillah tasami Ipy an salla mota daga asibiti ko yanzu kace zaka tafi da ita ban isa nace a'a ba" Baba yasake shiru yace "inaso ka sanar dani yaushe kakeso ta tare? Kanaso ayi taro ne? Zanso na gayyaci yan uwan marigayiya mahaifiyarta dake kauye da nawa yan uwan, yanda akai auren mudan sanar da mutane bikin suzo wannan shine ra'ayi ma amman kai me kakeso?" Shiru Khaleel yayi baitaba biki ba as far as public is concerned haryau anamai kallon mara aure ne dan ba'a taba sanar da bikinshi waje ba, hakanan kuma ya kalli Baba ya kalli siblings nata kawai sai yaji he wants to throw wedding for them, sister su batai aure da wuri ba is only right he lets them celebrate her, and one last final point is kodan ya kular da Hawwan yanuna mata he can actually get duk kalan macen dayakeso yasamu aduniya yanaso yayi biki ayi su dinner yayi kissing nata in public yatabata bayanda zatayi, wani, Kayataccen murmushi yayi yace "Baba inaso ayi biki, nan da 3weeks" Dasauri Baba yace "dubamana date Aminu" calendar Aminu yashiga yana duba date yace "July 24th kenan Baba ranan asabar" ahankali yace "Baba I will handle everything zan kawo katin biki da komi" yakalli Aminu yace "kome akeso kamin message" Dasauri Aminu yace "banda number ka" kiramai number shi Khaleel yayi yayi saving sannan yatashi yace "Baba natafi" Baba yamai murmushi yace "bye my son". EPISODE 4 Sosai Hawwa ke masifa aranta tana shiga cikin gidan, menene business din yaron nan da gidansu? She don't understand sun masan wayeshi kuwa, tana shiga gidan Umma tagani a tsakar gida tana gyara hatsi tana ganin Hawwa ta dauke kai Hawwa tawuce dakinta batare datace mata ci kanki ba, dakin kamshi Ramla tasaka turaren wuta, kwanciya tayi akan gado ahankali, Ammi tashigo tace "mezakici nadafa miki Hawwa?"Ahankali tadaura kanta kan cinyan Ammi tai shiru batamasan me bakinta keso ba, Ammi tace "bari zanje kasuwa sainamiki farfesu" gyadama Ammi kai tayi tace "Ammi kidauki ATM card dina akwai kudi" dan gyadamata kai Ammi tayi Ramla na shigowa dakin, Ammi tace "Ramla zauna da yayarki kome takeso kimata, bari natasa Aminu gaba muje kasuwa tare muyi cefane zan taho da flask ma asaka ruwan zafi banso daga yanzu kuna zagawa da ruwan sanyi kinjina baida kyau ma mace" gyadamata kai Hawwa tayi Ammi tadauki jakan Hawwan tazare ATM dan bawani kudin kirki takedashi ba, tanaso tasaima yarinyar abubuwa da yawa tace "natafi" atare sukace "saita dawo" tafice tna fitowa waje taga Baba da Aminu na magana dasauri Baba yadakata yace "Zainabu ina zaki"? Anatse tace "wai kasuwa zani Malam nadanyo cefane Hawwa tace zatasha farfesu kasan har yanzu bata iyacin abinci sosai, Aminu tashi muje ka kaini" dasauri Baba yamike yana rage murya yace "inataso muzauna muyi magana Zainab, to mutanen sun samin miliyan hamsin din sadakin Hawwa a account an bani gwalagwalan kuma amman na adanasu, kece mahaifiyar Hawwa inaso na zauna dake da ita mubata sadakin daganan sai mu karbi abinda ba'a rasaba mu mata kayan daki kekuma kiyi naki shirin kinfini sani dai" gadamai kai Ammi tayi tace "ba matsala Malam yau zamuyi maganan da daddare In sha Allah, Aminu tashi muje" tashi Aminu yayi daidai su Khadija na zuwa sunma Hawwa girki Baba ya dakatar dasu yace "ban kuma ce naji wani ya sanar da Hawwa zancen nan ba" Wucewa Ammi sukayi kasuwan, sun sayi kan rago, dadan yan abubuwan datakeso tama Hawwa girki dasu sannan tasiyo mata babban flask na ruwan zafi suna dawowa taga Hawwa ma na bacci tashiga girki Umma sai bambami take yanda yaran ta ke dakin Hawwa wlh suka shareta wajajen 3 Ammi tagama girkin sosai Hawwa taci takoshi sai yau ta iya taci abinci. Around 9 Hawwa na zaune kan gado tana duba wayanta tareda Ramla da yawanci ke tayata replying chats na yan wajen aikinsu dan kowa yaji tayi accident, Ammi nakan dadduma ta idar da salla but still tanakan dadduma tana jan charbi Baba yayi sallama yashigo dakin, da sauri dukansu suka dago kansu Baba yashigo yanama Hawwa murmushi yace "kinji sauki yarinyana? Wannan dakuka natsu ahaka me kuke da waya? Kinji sauki" Gyadamai kai tayi ahankali tace "eh Baba" kallon Ammi yayi dake shafe addu'a yace "kin idar Zainab"? Gyadamai kai Ammi tayi takalli Ramla tace "tashi Ramla je dakin Umma zamuyi magana da Hawwa" hakanan dan faduwa gaban Hawwa yayi wannan dahar suna kada Ramla waje maganan me zasu mata? Wani ciwo gareta aka fada a asibiti? Daidai lokacin Aminu yashigo dakin dawata yar jaka kaman ghana masgo amman bottega ne mai bala'in kyau Baba yanunamai gabansa yace "zoka ijiye anan" ijiyewa yayi Baba yace "zaka iya tafiya Aminu" sannan yayi gyaran murya yadauki kujeran dressing mirror yazo wajen katifan dab da Hawwa itama Ammi tazo dab da Hawwa tazauna kan katifar, Baba yakalli Ammi data gyadamai kai yayi gyaran murya yaciro wayansa yabude yace "Hawwa na aurar dake, ga sadakin ki nan" yanuna mata alert na wayanshi na 50M yace "miliyan hamsin da dirhamin gwal dari gasunan" ya jjjiga mata jakan gabanshi, bugawa kirjinta yafara tana kallon Ammi takasa magana badai Baba yaji haushin Ni'ima yace ya aura ma Baban Yaseer itaba, Baba na kallonta yace "Ba Baban Yaseer bane mijinki ba Hawwa, na aurar dake ga someone even better, wanda ya fisa, yaro mai kunya, yaro mai natsuwa, ga dattaku ga girmama na gaba dashi, sunan mijinki Ibrahim Khaleel" bugawa kirjin Hawwa yayi sosai Ibrahim Khaleel Ibrahim Khaleel waye kuma Ibrahim Khaleel? Kaman Baba yaji abinda take tambaya anatse yace "Mahaifin Noor! Wanda ya ceto rayuwanki yakaiki asibitinsa sannan yabiya masu motocin dakika bata garin hatsari" Wani irin zabura Hawwa tayi ta yunkuro daga jikin pillow data jingina dashi a bango tana kallon Baba maganganun da Khaleel yamata na dawo mata see you soon! Babu wacce nakeso da bazan iya samu ba, bakinta har rawa rawa yake tace "Pops Dasauri Baba da Ammi suka kalleta basu gane metake cewa ba arude tace "Baba wannan mutumin daya kawo yarsa jiya da daddare asibiti? Ammi likitan daya kawomu gida? Shi wai kuke cewa kun auramin?" Dasauri duk sukace eh Baba yace "ai yagayamin kusan juna kece kika ceto Noor da aka sace" hannu Hawwa tadaura saman kirjinta dake bugawa kaman zai fito dasauri, Baba yace "Hawwa" cikeda fushi Hawwa tace "Baba kasan waye Khaleel kuwa? Kunsan wakuka auramin? Eh Baba" shiru daga Baba har Ammi sukayi suna kallonta, zuciya ba dadi tace "Baba auri saki Khaleel yakeyi fa, dan shaye shaye ne Baba wih, dan giya ne Baba" tsayawa Ammi da Baba sukayi suna kallonta ganin basuce komiba yasa dasauri ta matso kusada Ammi dake kallonta tace "Ammi wih dan shaye shaye ne babu abinda bayasha, banda haka ga auri saki ya maida mata kaman riguna yacire wannan yagaji yasaka sabuwa, Baba ni koshine namijin karshe aduniyan nan bazan aureshi ba na tsaneshi, bantaba haduwa da wanda na irinsa ba, ko kadan baimin ba, kucemai banyin auren, Baba bazan zauna dashi ba" kallon Ammi Baba yayi, Ammi ma takalli Baba hankali tashe Baba yace "Zainabu anya Hawwa ita kadaine?" Dasauri Hawwa tace "Baba nataba maka karya ne? Baba wih Khaleel dan giya ne ga auri saki ni bazan taba yarda da auren nan ba gaskiya cus shi ba mijin aure bane" sosai Ammi ke kallonta saikuma ta kalli Baba tace "Malam gobe muje wajen malamin dakamin magana muma Hawwa ruqiya" turus saikuma yakalli Hawwa dake kallansu yace "Hawwa bakiso kiyi aure ne kin fiso kiyita zaman gida kawayenki na cimiki mutunci akan mazajensu"? Dafekai Hawwa tayi ganin Baba da Ammi basu fahimcetaba sun dauko magana daban, kaman zata fashe da kuka tace "Baba baku fahimce ni ba, bawai auren ne banaso ba, wanda kuka auramin ne ba mijin aure ba, Baba bakuyi bincike akanshi ba" da dan masifa Baba yace "ke kinyi bincike akan shi ne?" Shiru Hawwa tayi saikuma ta girgiza kai alamun a'a, cikeda da dan masifa Baba yace "sau nawa duka duka kikaje gidansu aikin Noor da aka kiraku?" Ahankali tace "sau biyu" dadan masifa Baba yace "mutumin da sau biyu kika hadu dashi shine zaki dingamai kazafi haka kinsan menene dan giya kuwa?" Yakalli Ammi yace "Zainabu tsakaninki da Allah zaki fadi badan ni ba bakuma dan Hawwa ba, kifadi iyakan gaskiyan ki har zuciya Khaleel yamiki kama da dan giya?" Anatse Ammi ta girgizakai tace "Hawwa ko kadan Ibrahim baiyi kama da dan giya ba, muna ganin yara masu shaye shaye munsani, tundaga kan halayyansu, mu'amalan su, yanayin magana da yanayin bakinsu ana ganewa Khaleel ba dan giya bane" dafe goshi Hawwa tayi ranta yayi masifan baci, Baba yace "kikace yana auri saki Ibrahima yasanar dani tun yana yaro dan shekara ashirin da hudu mahaifiyarshi kemai aure, duk yasaki matan ciki harda mahaifiyar Noor, baitaba neman aure da kanshi ba sai akanki daya ganki yaji kuma yanaso, sabida yayi auri saki ada baya nufin zaiyi dake ke zakiyi abinda za'a sakeki ne? Ga mahaifiyarki anan zata koyardake yanda ake tattalin miji da sauransu"baki Hawwa tasaki idanunta na tsatso hawaye tana kallon Baba dake kare Khaleel kaman irin yayi shekara da shekaru dayasan shi shekaru dayasan shi yace "na natsu da natsuwar Ibrahima! Na yaba da hankalinsa da kyauta da sauransu, abinda na lura akan yaron shine yaro ne mai shagwaba wanda daga gani iyayensa sun sangartasa koda kin aureshi abarayin ne zaki iya samin matsala dashi sabida yasaba kome yakeso yana samu, wanda rayuwan nan babu wani bawa da baida aibu, inada nawa kinada naki mamanki nada nata bature yace nobody is perfect" Ammi tace "kwarai" Baba yakalleta sai kuma ya tausasa murya yace "Hawwa agabana aka cimiki mutunci aka zageki aka goranta miki sabida bakida aure kin zaci ina farin ciki da hakan?" Yayi shiru yanuna Ammi yace "an zageta, an zageni, an zagi tarbiyan damuka miki, aka goranta mini, aka kira diyata da tai kwantai, aka miki kazafi, kin dauka ina farinciki da hakan?" Jikin Hawwa sanyi yafara yi, anatse Baba yace "danabar dakin nan jiri ya debeni zan fadi Ibrahima yatareni" Baba yawani kalli saman dakin hawaye na gangaromai daga idanu kaman mai tuna abubuwa da dama yace "Ibrahima ya kamani, yarikeni ajikinsa kaman daman ya sanni daga wani waje, yakaini daki yabani kulawa da agaji na gaggawa, cikin tattausan lafazi yace Baba kadena damuwa zan auri Hawwa!" Sai kawai Baba yafashe da kuka sosai yace "ko yaran cikina basu tabamin hallaccin da Ibrahima yayimini ba, ya fitar dani kunya, yanunamin soyyaya haka yanunama yata, yakawo iyayensa aka daura aure, wani awaje ya sharemin hawaye sai kene yanzu Ina sanar dake namiki aure zaki watsamin kasa a idanu" Baba yafashe da kuka sosai Ammi ta taso ganin da gaske Baba kuka yake tace "Malam dan Allah kayakuri abin baikai ga hakaba ya isa ya isa" Hawwa Baba yanuna yace "Zainab yarinyar nan tasan yanda nake sonta kuwa? Ita kadai nake gani natuna Aisha matata ita kadai, amman maisa Hawwa ke wahalar dani tana bani ciwon kai" wih at first Ammi tadauka Baba just lie lie cry yake but sosai Baba ke kuka, Hawwa tazo bakin gadon ahankali tadafa kafan Baba tace "Baba dan Allah kayakuri bahaka nake nufi ba dan Allah"Fashewa da kuka Baba yayi yace "Zainab kinsan shekara nawa rabona danai bacci? Wih tunda Hawwa takai shekara ashirin da biyar batai aure ba daga ranan har zuwa ana gobe zatai hatsari bantaba kwana gari yawaye ban tashi inyi salla inama yarinyar nan addu'a tayi aure tasami miji nagani ba, bana bacci bana iya runtsawa tunanin Hawwa nake, sai ranan da aka daura mata aure shekaran jiya shine nai bacci sai asuba natashi da jiya dakuma yau in 4yrs ina abu daya sai ranaku ukun nan na iya bacci sabida na aurar da ita" dasauri Ammi itama tace "Malam meyayi zafi haka? Dan Allah kayakuri ya isa" takalli Hawwa dake kukan bakin ciki ganin abinda Baba keyi sabida dan iskan Khaleel tace "Hawwa I know concerns naki, tunda ba kisan kai Ibrahim yake ba, ko saida yara, ko fashi, ke kaddarama yana shaye shayen ke ba matarsa bace? Ai mata Allah yabasu power da suna iya gyara mazajensu from bad to good, banda haka bayan Baba yazo damaganan na jera kwana biyu a asibiti ina alwala nayi raka'a biyu nayi du'aul istikhara wih naji na natsu da Khaleel and it's a sign auren ku zaiyi albarka, Hawwa koma meke damunki dake hanaki aure fight it this time, karki bari shedan yayi nasara akanki, auren nan yanda aka daura an daura kenan har abada kibar zancen rabawa" baki Hawwa tabude zatai magana Baba yadaga mata hannu. EPISODE 7 •00 Cikin bacin rai Baba yace "idan kalma mara kyau zaki fadi akan Ibrahima na kiyi shiru kada ki fada don yana sosamin rai" shiru Hawwa tayi batasan me Khaleel yamusu ba especially Baba imagine ma harda Ammi, dukansu biyun basu yarda da itaba, just for peace Baba yadena kukan nan zata yarda tai shiru amman tai alkawari saita nunama su Baba waye Khaleel she will bring evidence and everything dan kome za'ayi ayi she will never ever accept yaron Pops din nan amatsayin mijinta ba!. "Hawwa kinji abinda muke fada miki?" Kallon Ammi tayi fuskanta ta share tass da bayan hannu ta kalli Baba tareda kakalo murmushin dole tace "naji shikenan na yarda babu komi" wani kayataccen murmushi Baba yayi yana share fuskanshi sai kawai ya rungumeta kaman zai cinyeta yace "nagode Hawwa, banso na tursasaki kiyi abu, nagode dakika yarda" sakinta yayi yace "cikin kudin sadakin nawa kike bukata nabaki inaso naba Ammin ki sauran asayo miki kome kikeso Ibrahim yace sati uku on 24th ne taron biki" wani abu Hawwa taji ya tsayamata awuya amman dai ta gyadamusu kai Baba yace "zamu fara shirin biki wannan gwal din kuma nida Aminu zamuje banki gobe mu boyemiki, yanzu gayamin nawa kikeso a kudin?" Ahankali tace "banson komi Baba kuyi abinda yadace inada dan kudi ai ni" Baba yace "to shikenan zan dauki ko miliyan goma ne nasai miki filaye kisami kaddara sauran kudin ayi kayan aure dasu da gara" Ammi tace "zanje Zaria jibi nadan shiryo nadawo saimu fara shirye shirye bakama hannun yaro afito da anko sabida kowa yasami dinki tunda lokaci ya kuro" Hawwa kawai tai shiru tana kallon Baba da Ammi dake planning sosai zuciyanta na kuna tana durama Khaleel ashar kirjinta na radadi kaman zata kama da wuta cus tasan auren is nothing but a game. Har tai bacci tabarsu awajen planning bikinta Ammi da Baba suke wih ko Baba ne amaryan sai haka. wuraren 3 na dare ta farka tareda taba wayanta tadan haska Ramla ne ke kusada ita tana bacci, sai Ammi a bakin gadon ta dayan edge din, kankame jikinta Hawwa tayi abin yataso mata what is wrong with her? She's on MP fa though tagama da asuban nan zatai wanka tafara salla, haushin kanta ta shiga ji sabida tunawa da yanda Ni ima use this feelings against her, iska ta fuzar ahankali ta zame ta sauka kasa sai kawai ta sulale ta kwanta akasan tiles din dakeda sanyi, kusan 20mins tana ahaka kafin yasoma lafawa bacci ya kwasheta anan wajen, cikin bacci taji ana kiran sunanta da sauri tabude ido Ammi ce ta kunna wutan dakin tace "badai Ramla ta turoki kika fado kasa ba?" Danne kunyan datakeji tayi tace "Ammi nakan fado kasa haka wani zubin" Ammi tace "ahh lallai sannu iyayen bacci mara kan gado, idan zaki wanka yanzu nasa ruwa a wuta bayau zaki fara salla ba?" Gyadama Ammi kai tayi ta tashi tana cire kaya Ammi tahau dadduma ta kabbarta salla wucewa tayi tafice Ammi tajuyo wih tunda ta farka Ammi ta farka sabida ijiyan zuciyan dataketa saukewa abinda yatasheta kenan, saikuma sauka datayi kasa aranta Ammi tace "kodai tama Baba magana ne ayl bikin next week akaita kawai". Dawowa dakin tayi tazauna gaban madubi tana kallon kanta dayayi tsufa ahankali tace "anjima zanje saloon" tuna zancen Baba ya auramata Khaleel sai kawai taji ranta yabaci kwafa tayi she has plan she will show Baba waye Khaleel she will get evidence, saita nunama yaron nan ita ba kalan sauran matan daya saba aure bane, she don't want him so bazata taba zaman auren nan ba, 3weeks is morethan enough for her to show Baba evidence kan waye Khaleel even if it means nemo all matan daya aura adah. Wani simple riga da skirt tasaka tadauki dadduma ya shimfida itama tai salla suka idar ta gaida Ammi, Ammi tace "yajikin?" Ahankali tace "Ipy lau" murmushi tamata "zanje zaria nataho damai gyaran jiki, dakin chan da akasa tarkace Baba yace yau duk zaisa afitar dasu a gyara tsaf anan za'a dinga tara abubuwan ki da za'a siyo mai gyaran ta sauka anan, saikuma inaso ki gayamin wani kalan kayan kitchen kikeso?" Ita abinma dariya yadan bata sai kawai ta tashi tace "duk wanda kika saya Ammi, bari nai aikin office yau zani saloon gobe nakeso nakoma aiki" Ammi tabita da kallo tace "okay" Wuraren 11 Baba yashigo yana kwalamata kira tana cikin shiryawa itada Ramla datace zata bita dasauri ta taho kofa, wani key mai kyau na benz yace "gashi mijinki ya aiko miki da motansa wai kidinga hawa naki har yanzu ba'a gama gyarawa ba tai condemn" key tadan harara kadan tace "da keke zamu ai Baba ba nisa saloon din" sarai yasan halin yarsa watsamata mugun kallo yayi yace "mijinki ya bada umarmi ki hau tasa motar wacce batama mijinta biyayya tarbiyan dana miki kenan? Wih zan cimiki mutunci fa" Kaman zata kurma ihu ta hadiye abu awuya tasa hannu ta amsa tace "yakuri" murmushi Baba yamata yace "ko Kefa yar albarka yanada kyau mata tadinga bin umarnin miji tafi ganin haske arayuwanta" komawa ciki Hawwa tayi ta zauna turus akan gado ranta dukya baci Ammi tace "uwarfada tashi kuwuce kutafi kafin na sabamiki" mikewa tayi ahankali tadauki black veil na abaya dake jikinta dogo mai kyau ta daura aka tadauki wayanta da handbag Ramla ta fesa turare sannan suka fito, motar na kofar gida wata mahaukaciyan 2024 Benz ce grey, ga ledojin duk ajikin car seats din daga gani kasan sabuwa ce motar har kyalli take, Baba yace "kunfito wuce kutafi" sake hadiye abu tayi awuyanta tawuce Ramla tabita taje zata bude motan tasake tsayawa turus tadan kalli Baba ganin ita yake kallo yasa ahankali tabude motan ta shiga ahankali kaman bataso ta zauna Ramla ka tashigo tace "wowwww Ya Hawwa sabuwar mota ce kal wih Ya Ibrahim naji dake" mugun kallon da Hawwa tamata yasa taja bakinta tai gum, ganin taki tada motar yasa Baba yadaga murya yace "kuna jiran wani ne? Ko injin ya mutu ne azo aturaku"? Ahankali Hawwa ta tadamotan kaman bataso sannan taja motan ahankali sukabar anguwan motan dadi Ya Allah! Wato better thing money kill am, steering wheel din kaman oil sabida yanda yake juyuwa ta dadi ba irin nataba da kaman tana dambe ba, wayanta ne yashiga ringing tahau kan hanya batare tadauka idanunta kan hanya takai wayan takai kunnenta batare data kallaba cikin murya mai dadi tace "hello" strictly taji muryanshi that 19:13 •00 sounds kaman yanzu yake farkawa daga bacci yace "da permission din waye kika fita?" Dawani irin sauri Hawwa tazare wayan daga kunnenta number ne kuma Truecaller ta bai fadamata waye ba kashe wayan tayi taidan tsaki ta ijiye Ramla ta kalleta ringing wayan yashiga yi taki kallon wayan ma Ramla tace "Ya Hawwa ana kiranki" ahankali tace "share" har sukakai saloon din kiranta yake, kashema wayan tayi daga baya gabaki daya suka shiga saloon din batason tai kitso kar kanta yayi ciwo kawai tsifa da wanke kan da blow drying shiko aka mata cikin 1hour aka gama tabiya kudi suka fito Khaleel tagani zaune kan bonnet na motanta yadaura kafa daya kan daya dagashi sai short na rick owens nude more like milk, da armani polo mai kyau maroon ga pcap akanshi milk shima dayamai kyau crocs ne akafanshi duk wanda zaiga Khaleel saiya juyo yakara kallonshi cus baimayi kama da Nigerians ba kaman irin black black American people din nan ma har yanda yake dressing, Ramla ta washe baki ganinshi tama wuce Ya Hawwa ta taho wajenshi da gudu tace "Ya Ibrahim ina yini kazo" murmushi kadan yamata yace "Hi Ramla kema kinyi saloon da wanchan yarinyar nan ne"? Yanuna Hawwa dake tahowa sarai tajishi takuma shaka but ta daure sabida Ramla, akunyace Ramla tace "ni yau kwanan kitsona uku saisa banyiba, Ya Hawwa na rako kawai" zuwa wajen Hawwa tayi azuciye zata wucesu tabude mota karaf taji an rike mata hannu kafin tai magana kawai Khaleel ya fizgota jikinshi da shegen zafin nama, kafin tasake magana taji hannunshi cikin nata ya karbe key motan ya wurgama Salman ya chabe yace "take Ramla shopping then home Salam, I want to talk to my wife privately!" Kawai ya kankame Hawwa ne turata baya kunya kawai yarufe Hawwa na masifa, ga Ramla data saki ido baki hanci tana kallon abinda Khaleel kemata, ga jama'a, ga su securities dinshi, she had no choice haka ya dinga turuwanmai har jikin motanshi yakaita yabude kofa yamata rumfa agabanta kaman zaiyi hugging nata yakalleta yace "get in" zatai magana yace "i will kiss and touch you all over kikamin gardama!" Runtse idanu Hawwa tayi ta tabbatar Ramla taji maganan wih harsu Salman da kowama, kaman zata shige kasa, da kyar tabude idanunta Ramla tadan kalla dahar ta shige gaba abinta tana mata bye tana washe baki na murna da farinciki, da sauri kawai ta juya ta shige without saying a word, shima yashige yana rufo kofan motan yace "let's go" Aharzuke Hawwa ta kalleshi tace "wai is something wrong with you? How dare you touch me like that a public?" Hannu yasa yazare pcap na kanshi yakalleta babu wasa kan fuskanshi yace "duk randa kika kara fita without kin sanar dani sai ranki yabaci I forgive this one but next one l won't" tsayawa Hawwa tayi tana kallon ikon Allah abinma sai yasa tai dariyan takaici tace "ikon Rabbi! Auren da Baba yamin dakaine yasa kake wani takama kana feeling kaman u own me?" Kallonta Khaleel yayi baice komiba hakan yasake pushing Hawwa to the wall, tace "guess wat nariga nama kaina alkawari before this 3weeks I will expose who you are to my family! I trust Baba da kanshi zai raba auren nan daya mana l will prove to them cewa you are nothing but a womanizer sai aure aure kaman ayu ga shaye shaye da party BfF din dujal, I'm Hawwa! I can never settle for less! I want a man dayaci sunanshi man not yaro! I want a responsible man not Pops hayl want a man that shoulder responsibilities not wanda ake shouldering responsibility shi! Ni da kai are two world apart trust me you need plenty years to get to world din danake, so forget kayi abin nan waishi daurin aure but Hawwa can never ever be yours" wani juya idanu Khaleel yamata kaman zaiyi bacci yayi shiru chan yace "feel free! Do whatever you want! Khaleel yariga ya sameki! Dudda kina chan world dinki but without stress na mika hannu na ciroki daga world din nakawoki my own world dakika tsana so much Kululuwa, matar dujal bff" dasauri tawani yunkuro kaman zata dakeshi tace "nace kadaina kirana sunannan!" Murmushi kadan yamata yace "to Yar Sanda!" Wani irin runtse idanu tayi kaman zata dakeshi cus he's pushing her yayi murmushi kadan baice mata komi ba, afadace tace "ina zaka kaini? Ba hanyan gidanmu bane nan ba?" Dan kanshi ya sosa yana kallonta kaman yanda take kallonshi murya chan ciki yace "we are going to hotel!" Mummunan gaban Hawwa yayi. [9/28, 8:18 AM] +234 806 486 0007: YA ALLAH ZAN FARA THIS UPDATE DA ADDU’A! YA ALLAH KAGA YANDA NABADA FREE PAGES NA SAUKE HAKKI, YA ALLAH DUK WANDA YACI HAKKINA YA KARANTAMIN DAIDAI DA HARAFI DAYA A LABARIN NAN YA ALLAH BAN YAFEMAI BAN YAFEMATA BA! HAR ABADA! ALLAH KABIMIN HAKKI NA! YA ALLAH KA SAKAMIN!! WAYANDA SUKAI SUBSCRIBING THANK YOU! BUT IDAN KUN FITAR KUMA ALLAH YA SAKAMIN BAN YAFEBA!! HELP ME GROW APPLICATION NAKESO NAYI JARI NAKE TARAWA🥲 EPISODE 4️⃣1️⃣ Wuraren 5 Hawwa ke bude idanunta tana kallon saman dakin komi daya faru nadawo mata, hawaye masu dumi ne sakko daga idanunta, ahankali tafara mosti da idanun dake mata nauyi sosai tana juyowa kanta yayi sauki kaman ba nata ba yanzu tana iya juyawa yadena banging, Ammi ta gani a tsakar dakin kan dadduma ga charbi a hannunta tanaja maida idanunta tayi tarufe she can’t look at Ammi, knocking kofan akayi da sauri Ammi ta tashi tace “shigo” tadaga dadduma tana linkewa daidai Dr yashigo tareda Nurses yazo gaban gadon yana kallon Hawwa data lumshe idanu Ammi tace “Dr har yanzu bata tashi ba nadamu abinci fa”? Murmushi yama Ammi yana duba BP Hawwa dayasan ta tashi yace “maganin hawan jini nasa bacci amman karki damu zata tashi saitai wanka” ijiyan zuciya ya sauke yace “Alhamdulillah BP yasoma sauka” anatse yace “Miss Hawwa open your eyes” ahankali Hawwa tashiga bude idanunta tadan kalli Doctor kadan saikuma ta sauke idanun kasa kawai nauyin kowa takeji, Dr yace “ya ciwon kan? Akwai wani abu dayake miki ciwo yanzu?” Girgizamai kai tayi murya kasa kasa dabaya fita da kyau tace “no” Dr yace “okay that’s great” yakalli Ammi yace “Mama help her to change tadan gyara za’azo a gyara gadon akawo mata abinci kuma, an mata booking massage Yallabai yace bayanta na ciwo, masseuse zasu mata massage din, zatasa hospital clothes bama barin patient namu nasa kayan gida” gyadamai kai Ammi tayi tace “to” Nurses suka ciremata drip din suka fice Ammi taje gaban gadon tana kallon Hawwa da idanunta ke kasa ta kauda kanta gefe dasauri jin Ammi tazo wajen, Ammi dake kallonta tace “Jidda na ya jikin? Babu abinda ke miki ciwo kuma”? Gyadama Ammi kai tayi ahankali batare data kalleta ba tace “eh” cikeda so Ammi tace “tashi muje to kiyi wanka ki chanza” Ammi takai hannunta tadagota tasowa tayi da karfin hali ta sauka daga gadon Ammi tariketa har bayi tabata gadon Ammi tahada mata ruwan wanka, tadawo dakin tabude jakan kaya da Baba da Ramla suka kawo musu jiya taciro brush da zani, saikuma pad datasa Ramla tasa ajakan tadauki daya da wando takoma bayin ta ijiye mata tasake fitowa ta yaye zanin gadon daidai nurse tashigo da wani ta shimfida mata da hospital gown mai kyau na yan gayu sannan tafice saikuma masu abinci suka kawo mata fruits da oat, dasu chips da egg da salad da sausage ga bread saikuma maganin dazata sha a gefe cikin wani glass covered container Ammi sai kallo take komi na masu kudi daban ne. Kusan 15min tayi abayin Ammi takoma wajen bayin tace “kin gama Hawwa”? Ahankali tace “eh” Ammi tabude tashiga tana kallon yanda taki yadda su hada idanu, maidata gadon tayi tana kallon yanda white and blue flowers hospital gown din yamata kyau ta zaunar da ita tana daga tray na abincin tana ijiye mata tace “yi maza ci kafin sudawo” yatsine fuska tayi batada apatite ko kadan kauda kanta tayi asanyaye tace “Ammi bazan iya ci ba” sosai Ammi ke kallonta saikuma ta matso ta zauna abakin gadon anatse tace “Hawwa” asanyaye Hawwa tace “Naam” batare data kalli Ammi ba, lumshe idanu Ammi tayi tabudesu tace “look at me Hawwa” girgizama Ammi kai tayi dasauri lips nata suka shiga rawa tace “Ammi bazan iya ba” wani iri Ammi taji, hannunta tasa tadauke tray na abincin ta ijiye akan table na dakin sannan ta matso dab da Hawwa ahankali tace “Hawwa look at me” daidai lokacin hawaye yasauko daga idanunta tace “Ammi bazan iya kallonki ba, Ammi banmasan ta yaya zan kalli keda Baba ba” sai takai hannayenta biyu tadaura kan fuskanta tafashe da kuka mai tsuma zuciya she’s hurt, Ni’ima hurt her beyond duk yanda zatayi bayanin tace “wlh, wlh, wlh Ammi ni ba yar iska bace bantaba amfani da kaina ba, Ammi that’s not me, bazan tabama wani fyade ba” hawaye Ammi tashare daga fuskanta Hawwa tabata tausayi sannan takai hannunta takama hannun Hawwa tasauke takai hannunta tajuyo da habanta fuskan Hawwa yajuyo Ammi tanuna kanta tace “Hawwa ni mahaifiyarki ce kina gani aduniyan nan akwai wanda yasan yarsa sama da mahaifiyar ta? I know you Hawwa, nasan tarbiyan da muka miki, I know who you are? Dagani har Babanki babu wanda yama dauki maganar da Ni’ima tayi da mahimmanci, Hawwa yau koda haka kike ko kinfi hakama muna sonki and we will always love you, Hawwa ke y’ata ce inasonki aduk yanda kike aduk yanda kika zama, kinji yarinyana, ki manta da duk wani abu data fada, come here” dasauri ta rungume Ammi tana sake samin wani karfin guiwa iyaye daban suke idan suka nuna they’re with you and they stand with you kafi jinka very strong kankame Ammi tayi tana kuka harwani rera kukan take kaman marainiya tace “Ammi menama Ni’ima? Why all this hate? Sabida ni Ni’ima tazageku ta ma Baba rashin kunya, Ni’ima tamin gori tama Baba gori, Ammi me namata eh”? Tawani ja numfashi tana rera kuka tace “bazan taba auren mijinta ba, Ammi sabida bansami miji ba banda aure shikenan na zama dustbin? Kowa yadauko shiritanshi akaina? Ammi inaso nai aure nahuta maybe only then Ni’ima zata yarda dani I’m not after Baban Yaseer, Ammi babu abinda kemin dadi“ cikin dan fushi kadan Ammi tace “zaki kashe kanki akan Ni’ima ne? Hawwa that girl obviously doesn’t deserve you, abu dayane bazanyi supporting naki ba shine kisamakanki damuwan Ni’ima, Hawwa don’t kill yourself akanta, Ni’ima don’t deserve you Allah use this chance ya nunamiki waye ita, so is time kifita daga rayuwansu both ita da mijinta and move on, toxic people ne dukansu biyun, kiji sauki kidena tunanin komi, I didn’t train you to be weak or to be crying for any girl, Hawwa you are a strong girl wacce guguwan iskan mountain baiyi putting baki down ba saida kikai destination naki, shit happens in this life, friends comes and goes, relationship ends that doesn’t mean bazamu cigaba da rayuwa ba, close chapter Ni’ima and move on learn from your mistakes, no more room for wacce wishes you death, your secrets should be for your stomach idan ba ni ko mahaifin ki ba babu wanda ya isa yaji sirrin ki, move on and be a better person kinji, kihakura da Ni’ima, tace taja miki layi kema kijamata layin kinjini” gyadama Ammi kai tayi ahankali tana kuka har lokacin, Ammi ta matso ta manna mata kiss a goshi sannan tadauki tray na abinci cikin masifa tace “nayi tir da dabi’un Ni’ima ayahya taje zata gani indai duniya ne fadi gareta, Allah zai saka miki” tashiga bata oats tana sha, masu massage sukazo akama bayanta massage dataji kaman an mikar da ita an ciremata duk wani bending da ciwon jiki, no wonder massage keda tsada ashe haka akeji, duk wani tsamin jiki saida suka fitar bacci yayi awon gaba da ita haka nurse’s sukazo suka kara mata fixing drip din tana bacci mai nauyi. Tun asuba Allah sanya alkhairi akema Baba, kafinma yasamu yabar masallacin was around 8:20 sai farin ciki yake nanma wasu suka sake tsareshi anan waje anamai Allah sanya alheri wani kara son Baba ma akayi a unguwan Baba tsabagen murmushi kumatunsa har ciwo yake sai wajajen 9 yawuce gidansa da sallama ya shiga cikin gidan Maman Ni’ima daya gani a tsakar gidan kan kujera yasa yaci tura ya tsaya, Mama ta washe baki tace “ahhh Malam ka shigo barkanmu da safiya ai tundazu nazo nake jiranka” dan jim Baba yayi saikuma yakaraso ciki yace “Malama Maimuna ya kwana biyu ya yara ince dai kinaji daga garesu”? Murmushi Mama tayi tace “kowa na nan lpy, satin daya gabata ma Usaina ta haihu an samu Abdulwahabu” anatse Baba yace “Masha Allah, Allah ya raya” ya kwalama Ramla kira data fito daga dakin Hawwa tace “gani Baba” Mama yanuna mata yace “kaita ciki bari na zaga nazo” Mama ta mike tabi Ramla ciki tanabin dakin Hawwa dakenan tsaftsaf da kallo shikuma Baba yawuce makewaya. Fitowa yayi ko kallon Umma dake kitchen baiyiba itama haka yawuce dakin Hawwa inda Mama take, kujera yaja yazauna yakalli Ramla yace “jeki hadamana kari Ramla” gyadamai kai tayi shikuma yakalli Mama kai tsaye yace “ya akayi Maimuna wannan dakike nemana”murmushi sosai tayi tace “na farko dai Malam naji labarin dakebin gari sai shigowa makota suke sunamin Allah sanya alheri diyata Hawwa an daura aurefa shine nake kiran Ni’ima dan abankinta yakamata naji wannan labari amman saiba abakinta nakeji ba, nan fa Ni’ima tafara koro zance aiko saida namata tatas dan har mari na yanka mata, akan namiji zatai kalan haukan nan shine fa na zuro hijabi da sassafen nan nazo nabaka hakurin abinda Ni’ima tayi kuyafe mata Baba bakaga yanda ta damuba dan Allah ayakuri kaga tsakanin harshe da hakori ma ana samun sabani balle kawaye” Baba yace “wannan haka yake” Mama tace “Baba toh dan Allah kuyakuri mune iyayensu karmu zuba musu ido su lalata mana zumunta mu daidaitasu Baba, Ni’ima tayi nadama kwarai kawai shakkan ku take dakuma tana tsoro kar Hawwa taki yafemata amman dazaran kasa baki kowa yasan Hawwa zata hakura Malam”Mama tai shiru tana jiran amsan Baba, dan murmushi Baba yayi yace “Masha Allah naji duk bayanin dakikayi Maimuna” yasakeyin shiru yace “dan yafiya wlh na yafema Ni’ima, ni uba ne akan mene zan riketa azuciya bayan nima yarana zasu iya kuskure da shirme kaman nata, idan zancen yafiya ne nayafema Ni’ima har ranan gobe kiyama” dasauri Mama tace “Alhamdulillah,Alhamdulilah Alhamdulillah, shikenan yaranmu sun shirya” ta washe baki, Baba yayi shiru saikuma yakalli Mama yace “Maimuna dubeni nan, ni ubane kaman yanda kike mahaifiya, hakkine akanmu idan mukaga abinda zai cutar da yaranmu mu kauda abubuwan daga hanya” Baba yayi shiru yana lumshe idanu yana tuna yanda Ni’ima take ikirarin kashe Hawwa yace “idan Hawwa zata yafema Ni’ima bazan taba hanata ba amman idan Hawwa zata dawo da Ni’ima rayuwanta saina hanata!”Faduwa gaban Mama yayi dasauri takalli Baba bakinta tafara rawa, Baba yadan kada kafa yace “wato Maimuna jiya na karanci abubuwa da dama akan idanun Ni’ima, tundaga kissan data dinga ikirari zatama Hawwa, da fatan mutuwa data dinga mata, da yanda dudda mijin natane mai laifi ina shiyabi Hawwa? Shi yake sonta Hawwa bata sonshi amman batai kan mijinta ba kan Hawwa tayi, ga diyata agadon asibiti rai hannun Allah Ni’ima bataji tausayin ta ba karasata takeso tayi” yayi jimm yace “Maimuna ansan mata da kishi amman naga ko kishiyan ka ce take gadon asibiti zakadan tausaya karage wani abun” Dasauri Mama tace “Malam kishi kala kala ne, akwai masu zafin kishi kafahimta” adan zafafe Baba yace “Maimuna fahimtan danayi yasa nike miki bayanin nan, koda yaran nan sun shirya madaman Aliyu na kaunar Hawwa Ni’ima bazata taba kaunar Hawwa ba duk karyace! Ni’ima tariga ta tsani Hawwa! Naga kiyayya a idanunta kibar maganan nan kawai!”. Mshakur🥰 [9/28, 8:18 AM] +234 806 486 0007: EPISODE 4️⃣2️⃣ Rasa tacewa Mama tayi amman taki giving up ina sai inda karfinta yakare kawancen nan saisun dawo dashi, ijiyan zuciya Mama ta sauke tace “Malam duk naji bayaninka kuma banki ba hujjujinka masu karfi ne, konine naga wacce ke shirin cutar da yarana zan dakatar, amman kuma ka kalli abin ta wannan fuskan mana, ina duk ba Aliyu ne sanadi, dalili, da haddasanan fadan ba? Malam ai komi yakare yanzu, Hawwa tayi aure, babu sauran fada kuma” Baba yayi murmushi irin na manya yace “ke mace ce Maimuna bazaki taba gane yanda zuciyan maza yakeba, idan namiji ya daurama kansa soyayyan wata har abada soyayyan nan baya fita daga ransa, daukeni a misali har gobe ina matukar kaunar marigayiya mahaifiyar Hawwa, shi son gaskiya baya mutuwa, inhar Ni’ima natare da Hawwa dole zata dinga ganin dabi’u wajen mijin nata dazai dinga konamata rai daganan kishi ya motsa afara tunanin illata wani ko kisan kai, maganin kar ayi karma afara naga Ni’ima, Ni’ima taganni, ayayyafe amman adawo tare ban aminta ba, kawai ahakura Aliyu yariga yabata komi, Hawwa takamu da hawan jini hakkinane na kareta gwara ta nisanci mutanen da zasu bata matsala arayuwanta wato Ni’ima da Aliyu dan haka kiyakuri kawai Maimuna, ahakura da kawancen tunda yazo irin gabar nan, zanje nayi kari daganan naje asibiti” yayi maganan yana mikewa bayason zancen bakaramin daurewa yayi yamata maganan hankaliba amman ya tsani Ni’ima da dabi’un datayi, yarinyar ta basa tsoro baitaba sanın haka Ni’ima take ba, tashi Mama tayi dasauri tace “dan Allah Malam ayakuri, Malam kabar yaran nan sudawo tare sunason junansu Malam” dakin Umma Baba yafada Umma ta watsama Mama harara dan basa shiri sabida uwar kawar Hawwa ce rai ba dadi Mama tawuce tabar gidan. Kari Baba yayi tareda Ramla sannan ta shirya suka fito tare wajajen 11 daidai motar Baban Yaseer na parking Baba ya tsaya turus yace “je gida Ramla natashi tafiya saina kiraki” komawa ciki tayi, Baban Yaseer yafito yazo wajen Baba cikeda mutunci suka gaisa Baba ya zauna kan kujera shikuma ya zauna a tabarma yadan sosa kai yace “Baba zan fara da baka hakuri bisa ga abinda yafaru jiya, Baba kayakuri yawancin maganganun da Ni’ima tayi na tabbatar cewa karya tama Hawwa, kowa yasan hakan ba halin Hawwa bane, Baba dan Allah kayakuri” murmushi Baba yayi yace “bakomi nahakura komi yawuce” ijiyan zuciya yasauke yace “saikuma ahhhhhmmm” yadanyi shiru yana sosa kai Baba yace “ina jinka” kanshi ya sauke kasa yace “Baba inaso kabani daman auren Hawwa! Baba ina matukar son Hawwa, namaka alkawari Baba zan kula da ita nakuma riketa amana Baba, Baba dan Allah dabi’un Niima kada su sa ka ki bani wlh Baba zan kula da Hawwa namaka alkawari babu abinda Ni’ima zata iya mata” Ijiyan zuciya Babayasauke anatse yace “Aliyu” dagokai Aliyu yayi yakalli Baba yace “Na’am Baba” Baba yayi murmushi yace “Aliyu kai d’a nagari ne da babu iyayen dabazasuyi alfaharin samunka amatsayin d’a ba, Kanada hankali natsuwa da kirki babu wanda bazaiso yahada zumunci dakaiba” yayi shiru chan yace “Allah yana jarabtanmu da abubuwa da dama, wani zubin yana nunamana duk yanda mukakai ga son abu bamu samuba sabida banamu bane” faduwa kawai gaban Aliyu keyi Baba yace “ina sonka Aliyu sosai amman y’ata Hawwa bataka bace, jiya nadaurama Hawwa aure da Ibrahima, Hawwa tariga tazama matar wani!” Faduwa gaban Aliyu yayi dasauri yakalli Bab idanunshi har twitching suke sabida bugawan kirji yama kasa magana Baba ya lumshe idanu yabude, Baba yace “kayakuri Hawwa tayi aure, inaso kaima kaje ka gyara rayuwanku da Ni’ima, ku daidaita kanku, ku shirya ku kula da yaranku, yanzu Hawwa tafita daga tsakiya, babu wani abu dazai kara jawo muku fada, inaso naga ka koma yanda kake d’a da Ni’ima gwanin ban sha’awa, ku manta da komi acigaba da rayuwa anama juna fatan alkhairi kaji Aliyu”baki Aliyu yabude zaiyi magana saiga hawaye mai zafi sun sauko daga idanunshi dasauri yakai hannu ya share yajuyar da kai yana huci zuciyanshi na kuna yanason Hawwa sama da tunanin kanshi, waye Ibrahima? Yaushe Hawwa ta sansa? Ko sanarwan da Baba yayi sanarwa a masallaci ne yasa aka samo Ibrahima? Zafi yaji ranshi namai hawaye suka kara zubowa ya share da sauri still yakasa magana, ba karamin tausayi yabama Baba ba, kana gani kasan Aliyu na son Hawwa sosai, ahankali yace “kayakuri Aliyu, nasan yanda so yake, baya neman shawara idan zai kamaka, amman kayakuri, ka rungumi kaddara, ka gyara aurenku da Ni’ima ka rungumi iyalinka kaji” gyadama Baba kai yayi yakasa motsi Baba yayi shiru yana kallonshi yakai kusan 20min ahaka sannan yatashi muryanahi narawa sosai kaman zai fashe da kuka yace “natafi Baba” Baba ya gyadamai kai duk jikinshi yayi sanyi but this is the right thing, yawuce yatafi Baba shima yayi shiru, saida yaga barinshi unguwan ya kwalama Ramla kira suka tafi abinsu. Da kyar cikin ikon Allah Baban Yaseer yakai gida gateman dinsu na gaidashi ko iya amsawa baiyiba yawuce yabude flat nasu yashiga yashiga bedroom nasu yazauna yafara fuzar da iska da baki sosai, hawaye masu dumi suka shiga zubomai yasan da Ni’ima duk batai haukan nan ba wlh Baba zai iya bashi Hawwa, yanzu ga shi Baba yaki, yasan rigiman Ni’ima yasa Baba yaji gwara ya aurar da Hawwa ga kowama ko wutan da Ni’ima ta kunna tamutu, iska yakara fuzarwa hawaye masu zafi suka zubomai baitaba sani rana zaizo dazaiji yanajin tsanan Ni’ima ba sai yau jiyayi ya tsaneta completely, bazaima so yaganta ba ko ya kalleta sai iya shaketa, yana ahaka wayanshi yahau ringing share fuskanshi yayi ya daga wayan Ni’ima yagani na kiranshi harta katse wayan bai daukaba tanamai kira na biyar ya daga yakai kunne baiyi magana ba, murya chan kasa tace “Baban Yaseer dama nakira nacemaka kayakuri ne da duk abubuwan dana maka natuba dan Allah let’s forget the past and move on for the sake of yaranmu” Wani kaluluwan abu Baban Yaseer yaji yana tasomai yana zuwa wuya Ni’ima tace “Babyna kaji nasan bazaka iya fushi dani for long ba please kayakuri” kasa rike abun dake wuyan nashi yayi cikin tsantsan tsana yace “bazan taba dawo dake ba, and for yarana ko da ke ko bake zasu rayu, na tsaneki Ni’ima na tsaneki da ko muryanki banso na sake ji, I hate you with everything in me, na tsaneki” yazare wayan ya katse ya jefar yazauna akasa yana dafe kanshi yashiga kurma ihu sosai kaman mahaukaci he’s so heartbroken, gateman yazo yana buga kofansu yana “Alhaji lafiya, Alhaji Alhaji”. [9/28, 8:18 AM] +234 806 486 0007: EPISODE 4️⃣3️⃣ Ammi na zaune wuraren 11 tana duba wani littafin azkar while Hawwa na bacci sosai mai nauyin gaske taji kamshi ya daki hancinta mai dadi har saida tadago kanta ta kallo kofa Khaleel ta hango jikin kofan dago kan datayi yasa ya matsa da sauri gefe, shiru Ammi tayi saikuma ta kalli Hawwa dake bacci mai nauyi massage din yamata dadi ga drip ana samata ta lullube mata tundaga ciki har kafafu da bargo daga cikinta zuwa kai abude kanta babu dankwali tayi kyau sosai, she’s sure shine yaron jiya shine mijin Hawwa kunya yakeji ne kome? Lallai yaron kam akwai kunya yana abu saikace barawo, Ammi tayi murmushi tana tashi ta taho wajen kofan tabude tafito, Khaleel na tsaye jikin kofan yana sanye da riga da wando masu kyau milk adan hankali yace “good good morning Mom” saikuma yajuya zai tafi dasauri batare daya jira amsan Ammi ba, ahankali Ammi tace “Ibrahim” chak ya tsaya yadan juyo kanshi akasa, dan murmushi kadan tayi tace “bazaka duba matar taka ba? Dan zauna da ita nima kafafuna sunyi tsami bari nadanyi tafiya cikin asibitin kadan” kafin yayi magana ta wuce yabi Ammi da kallo saida yaga tafice sannan yajuyo ya kalli dakin kafin ahankali yabude kofan ya shiga maida kofan yayi yarufe ya tsaya jikin kofan yana kallon Hawwa dake bacci mai nauyi hakanan kawai yaji kirjinshi na bugawa sosai dum dum dum! Gently yadaga kafanshi yataka zuwa gaban gadon ya tsaya tareda folding hannu a kirji yana kallonta, she looks very sick and beautiful a hospital gown din, har lokacin akwai bandage a goshinta but an cire na hannuwanta ga ciwuka a hannu, ahankali yadaga hannunshi yakai gently yadaura kan left hand dinta wani kalan shock yaji baisan sanda yarike hannun gam ba tareda sauke ijiyan zuciya sannan ahankali yakai yatsanshi yana shafa ciwon hannun wanda yasan Ni’ima ne tamata cus yana mota data tattake mata hannu haka murya chan kasa yace “why will you love a girl this much?” Yabi hannun da kallo that felts super soft kaman hannun little Noor ga nails nata so long and white and clean looks so sexy, mirginowa Hawwa tayi kanta zai fadi daga filo dasauri yakai hannunshi yatare fuskanta yafado cikin palm dinshi tana sauke ijiyan zuciya daya huro a hand nashi cikin muryan bacci tace “Ammiiii” wani irin lankwasa kai Khaleel yayi yana kallon fuskanta dake cikin hannunshi Her face is so damn soft, baitabajin wani excitement dan mace ta shiga jikinshi ba but right now he’s feeling so good, tsareta da idanu yayi yana kallonta ya duko a tsaye fuskanta na cikin hannunshi, kaman mai whispering yace “Hawwah!” Kar Hawwa tabude idanunta saida gabanshi yayi wani mummunan faduwa yanda take kallonshi da very very bright eyes saikuma tamaida idanun tashiga kullewa suna juyawa, muryan Baba yaji awaje dawani kalan sauri yazare hannunshi fuskan Hawwa ya kife anan kasan filo daidai Baba na bugo sallama yana shigowa tareda Ammi da Ramla dakuma wasu mata guda uku, biyu daga cikinsu goye da yara abaya daya babu yaro abayanta somehow somehow they look like Baba, Ammi ta wuce tana gyara fuskanta, Baba yace “Ibrahima kana nan? Ka kannin matarka Hawwa ku gaisa Khadija” Babban wacce ita kebin Aminu Khadija tace “ina yini Yaya Ibrahim” akunyace Khaleel ya gyadamata kai, Hafsa tace “ina yini Ya Ibrahim yamai jiki” Maryam tace “ina yini ya Ibrahim” Ramla itama tace “Ya Ibrahim ya jikin Ya Hawwa” kaman bai iya magana baisaba da mutane haka ba ana kiranshi Yaya Yaya yace “da…da sauki” yakalli Baba akunyace yace “Baba zan tafi zan dawo anjima” Baba yace “muje na takamaka” shida Baba suka wuce suka fita suna fita Khadija da Hafsat da Maryam da Ramla suka shiga tafi saikuma sukahau rawa, Hafsa tace “wlh mijin Ya Hawwa yahadu Wayyoo Allah na I’m so happy for Yaya Hawwa” Ammi tace “kunga karku tadamin yarinya da surutu” duk dariya sukayi sukahau hira. Around 4 DIG yazo hospital din tareda Abraham da Hayatu Baba yamusu iso suka gaisa sosai, suka ijiye kudi da basket na so many goodies sannan sukama Baba sallama suka tafi. Shima Aminu around 4 yashigo asibitin Baba yadingamai fada akanme zaibar school yazo…. Wuraren 7 Khaleel yashigo asibitin Salman na binshi da shopping na kayan kwadayi daban daban yarike hannun Noor data isheshi da maganan Hawwa ga teddy a hannunta looking so pretty sukai ciki, tundaga glass na kofan ya hango Hawwa zaune kan gado an ijiyemata table da abinci daban daban kekai Ammi na kaimata abinci abaki tana kaudakai tana yatsine fuska idanunta sun kumbura na kuka da bacci, ga Baba shima tsaye kansu suna fama dataci abinci murya chan kasa Khaleel yace “she’s such a child” dasauri Noor tace “Daddy mekace?” Kallon Noor yayi baiyi magana ba tace “Daddy let’s go inside I want to see FAA” dan ijiyan zuciya ya sauke yasa hannu yayi knocking tareda bude kofan Noor tasaki hannunshi tai ciki da gudu tace “My Fairy Angel Anty” Hawwa tadan bude idanu tana kallonta kawai Noor tahau gadon ta gefen Ammi ta tattaka tafada jikin Hawwa ta rungumeta tsamtsam da karfi Hawwa itama ta rungumeta yarinyar is freaking cute and adorable. Baba yace “Ibrahima shigo ga wuri” yabashi plastic chair shi Baba yakoma kan dogon kujera ya sauna su Salman suna shigo suna ijiye jakunkuna suka fice ahankali Khaleel yace “ina yini Mom” murmushi Ammi tamai tace lafiya lau Ibrahim, aran Hawwa tace “Ammi na ne Mom” da sick eyes tadan kalleshi tana rungume da Noor tana mamakin meya kawo dan iskan yaron nan asibitin nan taki gaidashi, tasowa daga jikinta Noor tayi tace “FAA ya jiki? That day of accident my Dady was taking me to school I saw wat you were doing” Noor tashiga gwadama Hawwa, tace “I told my Dady, Dady yafita yadinga bin car naki da gudu he removed you from the car you were biting my Dady hand” tanuna hannun Khaleel dake zaune da sauri yajuyar da hannunshi Baba yace “aiko naga ciwon dama Hawwa ce ta jimaka?” Kin magana Khaleel yayi, Noor tace “we brought you here FAA are you fine now? U will not fall sick again ko?” Gyadamata kai Hawwa tayi ahankali tace “yes” dasauri Noor ta rungumeta tace “I love you FAA” tashi Baba yayi cikeda hikima yace “bari na karbi sako wajen mai keke” Dasauri Ammi ta tashi tace “muje na bika nafadamai abinda zai fadama Ramla” kawai suka fice. Itama Noor dasauri tasaki Hawwa ta sauko daga gadon tai wajen Khaleel dake kallonta tace “Dady I forgot my second teddy in car I brought it for FAA” ahankali yace “meet Salman to take you” dasauri tai wajen kofa tajuyo takalli Hawwa dake binta da kallo tace “FAA I’m coming” Gyadamata kai Hawwa tayi tawuce tafita dakin yarage daga Hawwa sai shi, kafa daya yadaga yadaura kan daya yayi shiru yana kallonta, yanda Hawwa taji ajikinta ana kallonta yasa tadan juyo ta kalleshi hada ido sukayi zata ballamai harara komi daya mata nadawo mata arai, da yanda yayi attempting tabata but yanda taji shiya ceceta, plus dazu Baba nata cewa Ibrahima yakawota asibiti yabiya kudin komi da motocin data bata yasa softly da dan kyar tace “thanks” tadanyi shiru ta dai daure tasaki muryanta tace “thank you for saving my life” tasakeyin shiru ahankali tace “once nakoma aiki i will find a way to pay you back every penny daka kashe” tasakeyin shiru chan tace “all this daka kawo kasa atafi dasu banso, i hate favors barinma na mutane like you! So I will pay back everything” Murmushi kadan yayi batare dayayi magana ba wato tana sick bed still masifa take, Noor tadawo dakin ta tafi wajenta da sauri tabata teddy tace “FAA take, Dady said you will soon move to our house kikazo i will give you more and more teddy kinji” dan murmushi kadan Hawwa tamata tace “thank you beautiful Noor” tana mamaki uban me zai sake kaita gidansu dayake gayama yarsa zata” kusan 10mins yayi sannan yakalli Noor daketa zuba yace “let’s go” kiss ta manna ma Hawea tace “bye FAA” murmushi sosai Hawwa tayi tace “bye Noori” wucewa tayi wajen Khaleel yarike mata hannu sukai wajen kofa hakanan Hawwa samin kanta da kallonshi tayi, the way he walks, he way he held Noor’s hand, everything looks soo….ta tsaida tunanin, saida yakai daidai kofa ya tsaya Noor ta fita dan juyo da kanshi yayi karaf suka hada ido dasauri Hawwa ta dauke kanta, cikin dan iskan murya Khaleel yace “see you soon cry cry Kulu” dawani irin sauri Hawwa tajuyo ta kalleshi kaman zakanya, gira daya yadaga mata yace “see you very very soon Kululu” kawai yasa kai yafice daga dakin Hawwa tawani yunkuro tace “sunana Hawwa not Kulu or kulul whatever” Khaleel na jinta yayi murmushi yawuce abinsa. [9/28, 8:18 AM] +234 806 486 0007: EPISODE 4️⃣4️⃣ Yau Hawwa ta tashi da karfinta sosai tun asuba Dr yazo yace “za’a sallameta yau but sai Ogansu Mai asibitin yazo” aka ciremata bandage na goshi da hannuwa ciwukan sun warke tanada jiki mai kyau sosai, wanka tayi tasa wani simple gown da aka kawo mata na atampa red dayamata kyau sosai, ta rame idanunta kana gani zai nuna maka tayi ciwo but takara kyau skin nata sai glowing yake na drip datasha, tun wajajen 7 Aminu yazo dan daga masallaci yazo basai Baba yazo ba daya shigo dakin Ammi bata ciki taje karbo magunguna daga pharmacy sai Hawwa dake zaune ta kishingida hannunta rikeda wayanta tana dannawa tana replying messages na DIG dasu Hayatu, ganinshi yasa ta dago kanta dasauri yayi wajen gadon yana murmushi yace “ya karfin jiki Ya Hawwa?” Murmushi kadan tamai tace “Alhamdulillah I’m fine yaushe zaka koma school why did you even come back”? Zama yayi gefenta yace “yayata that is the strongest person I know a duniyan nan tana rashin lafiya why won’t I come?” Shiru Hawwa tayi tana kallonshi tadan harareshi kadan tace “mutum sai dadin baki” dan dariya yayi yace “Ya Hawwa nasha fruits dinnan”? Gyadamai kai tayi yadauka da sauri yana sha Ammi tashigo tace “Aminu jinya kazo ko cin dadi jiyafa haka komi kuka raba naka yamafi na su Khadija” murmushi yayi yace “Ammi to nine babba” hararanshi Ammi tayi ta ijiye magungunan tace “maza gamaci mu hada komi Dr na zuwa za’a sallamemu wai” tai maganan tana mikawa Hawwa red veil nata Hawwa tasa hannu ta karba tayafa saman kanta daba dankwali, duk suna zaune har wajajen 9 wayan Hawwa dake hannun Aminu yana connecting hotspot nata danashi yahau ringing dasauri yabata wayan yace “Abraham office” hannu tasa ta karba tana kwanciya ta danna wayan tana sawa a speaker daidai lokacin ana knocking tareda turo kofan Abraham yace “Hello Miss Hawwa how are you feeling” magana kasa fita yayi daga bakin Hawwa sabida Khaleel data gani ya shigo yana sanye da labcoat ajikinshi an rubuta Dr Khaleel Mangal, ga stethoscope a wuyanshi hannunshi rike da file na Hawwa dakuma office pad da pen idanunshi kyar akanta ga Dr daya saba duba Hawwan tareda shi sai Nurses guda uku daidai Abraham yasake cewa “Hello Hawwa are you there?” Firgigit Hawwa tadan farga daga kallon Khaleel, adan rude tace “uhn” Aminu yasauka dagakan gadon cikeda murmushi yace “sannunku ina kwnan ku” gyadamai kai Khaleel yayi kanshi akasa yace “good morning Mom” kafin ta amsa yayi wajen gadon daidai lokacin Abraham yace “huhh wat a relief! I’m so glad you’re okay I’ve been so worri……” wayan Khaleel yasa hannu ya dauka tareda katsewa Aminu yadaura hannu a bakinshi yana makale dariya Ammi tadanyi murmushi kadan tace “muje waje Aminu” suka wuce suka fita, wani kalan kallo Hawwa tama Khaleel irin who gave you the authority to end my call amman mutanen data gani wajen yasa tadaure tadauke kai batai magana ba, professionally Khaleel yace “can I have your hand Mrs Lee?” Wani kallo Hawwa tamai shekeke irin is something wrong with this guys head, dayan Dr yace “Dr Khaleel she’s the patient I consulted you for kace nakara mata dosage na wannan medication din nan and BP ya sauka sosai” “hand” Khaleel yafadi fuska ahade har wani daci daci Hawwa keji abakinta yanda zata bama dan iskan nan hannu da kyar kaman ta kurma ihu ta bashi hannun tadauke kai tana kallon gefe, daura mata abun auna BP Khaleel yashiga yi sannan ya makala stethoscope a kunne da gangan yawani zauna abakin gadon yana facing nata arude tajuyo zatai magana yace “shiii idan ana auna BP ba’a magana” hadiye maganan Hawwa tayi wannan wani irin mutum ne, pulse nata da heartbeat ya saurara sannan ya zare stethoscope din yakalli Dr yace “she’s good” yakalli Hawwa yace “any complain Mrs Lee”? Dauke Kai tayi tareda girgiza mai kai bataso ta disgashi gaban abokan aikinshi ganin he’s not jobless ashema yayi school, gyadakai Khaleel yayi yace “in that case I can discharge you” yashiga rubuce rubuce a iPad din da pen sannan yabama Dr yace “zaku iya tafiya” wucewa sukayi suka fice saida Hawwa taji an rufe kofan sannan tajuyo hada idanu sukayi yana mata dan iskan kallo azuciye tace “katashi daga kusadani” cikeda kakkausan murya yace “anki” iyyee wow just wow irin kallon da Hawwa kemai kenan ganin karfin halinshi, rage murya sosai yayi yace “idan kika kara kuka kika sa kanki damuwa BP ki yatashi sabida that mad, crazy, babaric woman of yours mai kama da gumakan Egypt mesuem I will reap your heart off your chest kimutu gabaki daya nayi donating all organs naki to mabukata, starting from heart, liver, kidneys with this eyes etc” wani irin kallo Hawwa kemai baki bude ikon Allah, tadaure tarufe bakin tace “you’re nobody in my life dazakamin detecting what I should do and what I shouldn’t, you’re nobody to me Pops boy!” the way she talks shit! he can’t even explain but he enjoys it, dan matso da fuskanshi dab da nata yayi dasauri takoma baya gabanta na faduwa sanin su Ammi na waje tace “me..me….mehaka?” Ahankali Khaleel yace “I want to actually shows you who I’m in your life” dasauri yakawo fuskanshi kaman zai mata kiss Hawwa batasan sanda ta mika duka hannayenta biyu ta daura a kirjinshi ba hakan yasa ya tsaya chak kirjinshi ya buga dum! Hawwa tace “is this abinda ku kema patient naku a hospital dinnan? I will sue you Allah” dan murmushi yayi cikeda tsokana yace “koni i will sue you for touching my chest, index finger naki on my breast kina tabawa!” Abala’in haukacewan sauri Hawwa ta janye hannunta dagakan kirjinshi jikinta yahau rawa tama kasa magana, she just hates dan iskan yaron nan, did he say breast uban wani breast zata taba ajikinshi? Murya chan chan kasa Khaleel yace “do you have crush on me? Cus you were trying to take advantage of your handsome Dr duk kin gama mammatse mini this” yataba nonuwansa yana mata very cute smile da white hakoranshi ke showing yamata wani irin kyau a idanu. [9/29, 3:42 PM] +234 806 486 0007: EPISODE 4️⃣8️⃣ Gidan Mama Jin parking mota a kofar gida yasa Mama dake kokarin shanya zani a igiya tace “waye yazo duka duka ko awa daya cikakke Ni’ima batayi da fita ba yo ko Aliyu ne”? Tana fadin haka tacire hannunta daga kan zanin datake kokarin shanyawa daga igiya tai wajen gate din nasu tana kokarin bude kofan aka turo Ni’ima ke shigowa ga fararen uniform nata ajikinta sai abaya asama dayake abude, ga wani katon envelope a hannunta sai jaka da wayanta da car key a hannunta idanunta sunyi jajir ga ruwa ruwa ma kaman tai kuka, faduwa gaban Mama yayi rass dasauri tace “lafiya naganki gida? Bayanzunan kika tafi aiki ba sai dare zaki dawo? Yanaga kaman kinyi kuka Meya faru”? Envelope din hannunta tadaura akan hannun Mama tawuce tazauna gaban dakalin dakinsu kawai tafashe da kuka mai ciwo da zafi, Mama ta kalleta saikuma hannunta yashiga rawa sosai ta bude envelope din da sauri ta zaro paper ciki ta yarda envelope din akasa ta iya karatu tadanyi makaranta bakinta har rawa yake tace “lICENCE REVOKED LETTER FRON NMCN” takasa karanta surutun data gani sai kawai ta taho wajen Ni’ima tace “ke meke faruwa fadamin bazan iya karatun nan ba tell me” da kyar harshenta har karyewa yake tace “NMCN shine Nurses and midwifery council of Nigeria, sune suka aikomin da letter nan ta asibitin mu wai Leadway hospital sun turamusu video evidence of ni Nurse Ni’ima nazo hospital ina threatening patient nasu da murder, they saw everything a video, and I’ve caused lot of unrest among other patients, some even had panic attack due to tantrums dina, so according to code of conduct Nurses represent life, hope, not threat and fear, plus attempt murder danayi dan haka sunyi revoking licence dina” bakin Mama bari yashiga yi sosai tace “m….me….menene revoking license Ni’ima? Yimin bayani dalla dalla ke” fashewa da kuka sosai Ni’ima tayi mai ciwo, cikin kukan tace “Mama revoking license yana nufin bazan kara iya practicing nursing a any government hospital ko any accredited private hospital ba, Mama infact any registered hospital bazan taba ita aiki dasu ba saidai irin banzayen local quack hospital wanda gwamnati batasan dasu ba ko da zamansu, kuma till further notice sukace babuma ranan dawomin da licence dina, asibitin mu kuma they fire me wai zan bata musu suna” hannu Mama tadaura aka tana kallon Ni’ima data fashe da kuka sosai cus she love her job tanason nursing, it has always been her dream to become a nurse, so taking her license jitayi kaman batada wani purpose kuma, kaman part of her is gone” share hawaye tayi tana huci tace “Mama kuma duk sabida Hawwa ne, nasan ita tasa asibitin suka bata footage din ta tura ma NMCN intentionally Mama, Leadway hospital have no idea ni nurse ce, sannan basusan dawani asibiti nake aiki ba, Mama aikin Hawwa ne wlh, tanada connection din, she did all of this to get back to me” takalli Mama tana huci tace “Mama I will make Hawwa pay for everything datamin wlh tundaga kan rabani da mijina, Mama sainaga bayan Hawwa! Yanda narasa Aliyu narasa soyayyan sa yadinga gayamin ya tsaneni, sannan yanzu narasa aikina, I will make Hawwa loose everything also! Mama na tsani Hawwa! She’s a curse arayuwana Mama! Nima saina zama curse arayuwanta” Mama na kallonta tace “to yanzu yazakiyi eh Ni’ima? Bakida aiki dawani kudi zaki dinga ci ga Aliyu yaki kulamu?” Murmushi tama Mama tace “inada yan kudi kuma kudi bazai taba gagarana ba saidai in ba Hawwa aduniya, don’t worry Mama” ijiyan zuciya Mama tasauke but ranta babu dadi Ni’ima ta tashi tashiga daki ta chanza kaya zuwa abaya tafito Mama tace “ina zaki?” Murmushi tayi tace “gidansu Hawwa” dasauri Mama tace “suka koroki fa?” Dan murmushi tayi tace “Mama kibar mafarkin nan saina dawo kawai”. Hawwa da Ramla nafita, Baba da Aminu suma suka fice zuwa bank kai gold, Ni’ima na shigowa unguwan tai parking motanta taji dadin yanda bataga Baba ba, ijiyan zuciya tasauke takalli fuskanta ta side mirror ganin komi daidai yasa tabude kofan tafito tashiga gidan da sallamanta Ammi ce kadai a tsakar gidan tana wanke kayan Hawwa dana Ramla taga Ni’ima that’s the last person datai expecting taga agidan nan tsayar da wankin datakeyi tayi, Ni’ima ta shiga shigowa tana tahowa har inda Ammi take, babu wasa kan muryan Ammi tace “me kikazo yi agidan nan?” Dan murmushi kadan Ni’ima tama Ammi ta duka gabanta takai hannu zata karbi bahon wankin tace “kawo kayan na wanke miki Ammi” kul! Ammi tafadi azafafe dayasa Ni’ima ta tsaya chak, ahankali tace “Ammi kin shararamin mari haryau inajin zafin hannunki a kan kunci na baki hakura?” Ammi na kallonta tace “tashi kibar gidan nan I don’t want to talk” ahankali Ni’ima tace “wajen Hawwa nazo wannan dabanganta ba nasan batanan bari naje nazauna najirata” tawuce tadauki kujera tazauna a tsakar gidan Ammi tabita da kallo sai kawai ta dauke kanta yacigaba da wankin datake bata sake cemata uppan ba. ** Faduwa gaban Hawwa yayi jin abinda Khaleel yace wanda har saida yagani yanda ta tsorata hakan yamai dadi kawai yadauke kai Hawwa ta kadakai cikeda karfin hali tace “ka gwada kaini hotel kagani!” Tai kwafa kawai tadauke kanta ta jingina da kujera tana zancen zuci, ada kafin tasanshi kamshin turarenshi namata dadi yanzu ko dazaran taji kamshin yana reminding nata of yanda takejin haushin sa da tsanan sa da kinsa, sunyi kusan 30min tafiya sannan sukakai wani building dataga an rubuta The couples dream world aka bude musu gate suka shiga parking sukayi wani babban mutum yafito sanye da suit zuwa wajen motan driver yafito yabude ma Khaleel tunda ba Salman yafito Hawwa naji tsohon na cewa “welcome to The couple dream world Sir, we are so honored and pleased to have you” dan gyadamai kai Khaleel yayi yajuyo tareda leko motan yamika mata hannu yace “Police girl mun iso hotel din let’s go” hannunta tasa ta kabar danashi azuciye tafito daga side nata da aka bude mata tazagayo tsohon yakara bowing yace “welcome to the couple world Ma’am” dan gyadamai kai kadan Hawwa tayi ranta abace, Khaleel yace “after you” gaba mutumin yayi shikuma ya matso dab kusa da Hawwa bata ankaraba taji yakama hannunta hade hannuwansu gam yayi Hawwa takalli hannun tashiga kokarin kwace nata tace “cikamin hannun” make mata kafada yayi kawai yajata, duk yanda Hawwa taso ta kwace hannunta takasa Khaleel sai tafiya yake abunshi driver yabisu da kallo dasauran mopol nashi, yau shakara kusan ashirin ina aiki dasu bantaba ganin Oga yayi kyau dawata kaman yar sandan nan ba, they look so great, Allah kasa itace sanadiyan gyaruwansa” shiga ciki sukayi Hawwa taga kayayyakin amare ne da ango ajere kaman irin su veeke james dasu xtrabrides datake gani a IG irin wajen ne, yana jerawa da ita ahankali batare daya kalleta ba yace “banso ki dinka bridal dress dinki da kanki kinji yarinya!” Yadan kalleta dauke kai Hawwa tayi, Khaleel yace “I want them to do it for us” murya kasa kasa itama Hawwa tace “dazakaji nawa dabaka kashe kudin nan ba cus they will be no any wedding” office aka shiga dasu dasauri wata yoruba woman ta taso dasauri tace “welcome Sir” kawai ta rungume Hawwa tace “welcome Ma’am, you guys makes a very very lovely couples congratulations”. [9/29, 3:42 PM] +234 806 486 0007: EPISODE 4️⃣9️⃣ Haderai Hawwa tayi taki magana shikuma Khaleel yace “thanks” seat tanuna musu tace “please” sai alokacin Khaleel yasaki hannunta suka zazzauna matarma ta zauna ana kawo musu very expensive drinks aka ijiye aka fita sannan takallesu tace “the first abu damukeyi idan couples comes to us like this shine maganan color before talking about fabric, Sir and Ma’am wani color fabric are you going for” daukekai Hawwa tayi shikuma Khaleel ya tsareta da idanu yace “I want to see her in white that day saikuma something gold fits her and sky blue dark blue color, that’s the color of clothes dana fara ganinta dasu d day we met!” Danna waya Hawwa takeyi da amman saita tsaya tai shiru jin abinda Khaleel yafadi, designer tace “awwwn wow your husband is so romantic yatuna har kalan kayan daya fara ganinki dasu” juyoda kanta Hawwa tayi ta kalleshi suka hada ido watsamai harara tayi tasake dauke kai abinta, matan tace “so we will have white gown, gold outfit, sai a mix of sky blue and dark blue outfit” gyadamata kai yayi yace “right” tashi tayi tace “muje fabric store kugani” tayi wajen kofa shima yatashi Hawwa takalli matan tace “can I stay nagaji I don’t have to go ai” kanta Khaleel yazo yace “I can carry you idan kin gaji” dasauri Hawwa ta tashi daga kujeran matan tai dariya tafice abinta, Hawwa tanuna Khaleel da hannu cikeda masifa tace “Wlh kada ka tabani, katabani saika sani” tsayawa yayi yace “mutafi to” wucewa tayi da sauri yabita abaya idanunshi suka sauka kan ass nata dake juyawa sabida yanda take tafiya dasauri dauka kai yayi sabida yanda har jikinshi yafara motsi she has rubber ass, itadai Hawwa zama tayi Khaleel yana zaban fabrics masu kyau tashiga danna wayanta, almost every second saiya kalleta har saida matan tace aranta guy din nan extremely love that beautiful ladyc and yarinyar sai yanga takemai tana shareshi kaman she don’t love him back, tsaf yazabi fabric dayakeso matar tadauko tape tazo wajen Hawwa tace “Ma’am measurement naki zan dauka stand please” aka kunna waka awajen shikuma Khaleel yawuce ta gefen ido Hawwa tabishi da kallo ko’ina zashi oho ganin yabar wajen yasa tace “I have my measurement zan iya baki basai kin aunani ba Madam” ahankali matan tace “kiyakuri don’t let quarrel naku to affect you and ur day, couples fight you know, please tashi na aunaki I want you to be the most amazing and spectacular bride ever” shiru Hawwa tayi sai kawai ta tashi matan ta zare gyalen Hawwa ta ijiye kan chair gashin Hawwa da aka gyara ya bayyana dayayi kyau sosai, Hawwa tadan kallo wajen ganin ba Khaleel tasauke ijiyan zuciya tsayinta tafara aunawa, daidai tabude hannu tana auna boobs dinta Khaleel yashigo room din rikeda wine glass yana kurba yana tafiya kaman dan gayun shi, matan takalli Hawwa tace “you have boobs so zamuyi breast cut mai fadi and cuppy look” dago kanta Hawwa tayi da sauri jin tafiya hada idanu tayi da Khaleel dake mata dan iskan kallo jin abinda aka fadi yanama kirjinta da ake aunawa wani kallo irin wannan ne wani girma, harara Hawwa ta watsamai ta dauke kai daidai wakan Favorite girl na Darkoo ft Rema na playing a speaker wajen, wani irin daga hannunshi dake rike da glass cup Khaleel yayi sama yakai dayan gaban wandonshi yarike yafara rawa yana moving so slow and cute dayasa da ake aunawa ta Hawwa waigo ta kalleshi, tsaya chak tayi tana kallonshi, murmushi yamata kadan yashiga bin wakan yana rawa yana kallonta. Crazy crazy crazyyy You amaze me Gurl your amazing Ayyy, yeah yeah Gurl I swear your chocolate I wan bite, They say your love ahh fit to make a man fight Make other girl hold up who badder dann Bring am out my gurl fine like Tayra bankz I like the way the boogie down Gimme boodie bounce make I elevate your finance Keep putting on pressure Giving other girls lectures Shap like saper My gurl so fine mmmmmmm Gimme dirty whine ummm I like the way you twerk ummm ummmmm ummmm You twerk yeah yeah In the Maybach She really got heaters gurl She really my favorite gurl I'm loving the way you twerk You twerk….. Yanda Khaleel kebin wakan yana mata rawa yana kallonta yana sipping wine once in a while yana nunata saitaji bata tabajin wakan yan Nigeria yamata dadi kaman wannan da Khaleel keyi ba, and bata taba ganin wanda waka da rawa yamai kyau kaman shi ba, he is so bad Goddd! Even his dance na bad boys ne Ya Allah! Bugawa kirjinta yashigayi uncontrollably sai kawai tajuya da sauri tabama baya why is she even looking at him har rawan dayakeyi na burgeta banda iskanci ma me namiji yakeyi da rawa banda shedanci? Kato dashi yarike gaban wando yana rawa mtswww. Murmushi matan dake aunata tayi itadai tana kallon ikon Allah d drama, this two share unique unexplainable love and affection, kusan 1:20minutes suka bata a shagon, sannan suka fito motan tashiga shima ya shigo takalli agogon wayanta tace “oh no lokaci yawuce haka” batare data kalli fuskanshi ba tace “zanyi salla” ahankali yace “take us to central mosque Umar” dasauri driver yace “to yallabai” har sukakai central mosque taki kallon inda yake ana parking tabude da kanta tafito tayi side na mata yabita da kallo sai shima yawuce bangaren maza Umar na binshi da sauran guards nashi dake musulmai, dudda bata juyoba but ta gefen idanunta taga yatafi side na maza aranta tace “ashe yana salla” Kusan 15min tabata a mosque sannan tafito Khaleel na tsaye jikin mota ya hangota wlh baitaba spending this kind of plenty time da any mace arayuwanshi ba and surprisingly he’s not even tired, he’s just looking at her she’s so tall not too slim not fat chan kuma aranshi yace “sai fada da masifa da tsiwa” haatta iso wajen taki kallonshi tashiga motan dayake abude daidai wayanta yahau ringing shima yashigo daidai tana picking wayan takai kunne tace “Hello Abraham ya kuke” tai shiru sai chan tace “don’t worry I’m feeling much bet……” fizge wayan Khaleel yayi daga kunnenta yakai kunnenshi yace “why do you keep calling my wife like this?”Dasauri Hawwa takalleshi tana bude idanu bataji me Abraham yaceba cikeda wulakanci Khaleel yace “if you call my wife again you will have to deal with my anger!” Yazare wayan daga kunnenshi ranshi abace yace “I hate small senseless boys” mamaki yakashe Hawwa tace “wai kai ina ruwanka dani? Ina waya da yan office namu kana karbemin waya who do you think you are?” Kallonta yayi yace “your husband!”Wani abu taji awuyanta tamikamai hannu tace “bani wayana” makemata kafada yayi a sangarce faduwa gabanta yayi dasauri ta dauke kai tai shiru kawai yacigaba da kallonta ganin taki kulashi waje daya take kallo shikuma yafiso yayita sata magana, ahankali ya matso kusada ita dasauri tajuyo takalleshi tanamai mugun kallo, lumshe idanu yayi kadan yace “I’m sleepy, banyi bacci ba sabida ke dazu” ahankali Hawwa tace “mtswwww” tajuyar da kanta kawai takalli waje, ko kadan batai tsammani ba kawai kanshi taji akan kafadanta faduwa gabanta yayi tajuyo da sauri ta tureshi agajiye yakalleta yana dafe kanshi da hannu ta nunashi tace “Khaleel ka kara tabani ko ka kara hada jikinka da nawa wlh saina bata maka rai!” Kaman dan yaro yace “bacci nakeji” ihu tayi tace “and so wat!” Shiru yayi sai chan yace “muguwar yar sanda kawai!” Dasauri Hawwa tace “wat!” Saikuma tasaki baki tana kallonshi jin abinda yakirata dashi wlh yaron nan dan rainin wayaune, tadai daure tai shiru tahadiye komi, ahankali yace “dama duk masu suna Kulu acts like cats all they do is miyau” sake kallonshi Hawwa tayi kaman zawo takasa hakura tace “nine cat”? Gira daya yadaga mata alamun “eh” ganin mahaukaciya yakeson maidata yasa tace “don’t worry this cat will expose you soon” murmushi yayi yace “Baba will never believe you Kulu” hararanshi tayi, yayi murmushi cikeda tsokana yace “Kululu Kulu Lu, Muguwar yar sanda! Matan shedan BFF, Kulu matar mashayi, Kululu Kuluwa” shi kanshi Umar driver saida dariya ta subucemai daga baki jin abinda Ogansa keyi baisan sanda yafara tari ba karsu gane dariya yayi dasauri Khaleel yataso tace “Umar sorry park park are you okay? Nabaka ruwa” girgixama Khaleel kai yayi yana dariyan tari dasauri Khaleel yajuyo yabude fridge na wajen yadauki bottle water yashiga budewa dasauri yabashi karba yayi ya kurbi kadan duk Hawwa na kallonsu aranta tace “so yadamu da yan aikinsa haka”? Kurban ruwan kadan yayi Khaleel ya karba Umar yace “lafiya lau Oga ya tsaya tarin” komawa baya Khaleel yayi ya ijiye ruwan yajuyo yana kallon Hawwa agaban wani store yasa aka tsaya shi kadai yafita this time yashiga ciki kusan 20min yabata Hawwa sai bambami take gayasa security nashi sun zagaye motan bazasu barta tafito ba fitowa yayi chan rikeda wani red paper bag babba yashigo baya ya ijiye bag din a tsakiyansu akaja motan ganin sun fara daukan hanyan gidansu hankalinta ya kwanta. Har anguwansu suka shigo wajajen 5 babu kowa awaje dasauri tafara yunkuri zata bude motan Umar shima yabude yafita, rike mata hannu Khaleel yayi dasauri tajuyo azuciye tace “wai banace kadaina tabani ba” takai hannu zata kaimai duka yakama duka hannu biyun ya fizgota wlh saida tazo jikinshi tahayo kan cinyanshi duka hannayen nata biyu akan kirjinshi yakawo fuskanshi dab na nata yanajin yanda numfashinta ke rawa sabida tsoro tana kokarin tashi jinta take kaman asaman wuta yanda take kan cinyansa cikeda haushinsa tace “mehaka”? Hannunta yarike gam yana lumshe idanu yakai hannun jikin fatan wuyanshi yace “aahhh your hands feels so gooo…..” rufe hannuwanta Hawwa tayi ta dunkule sabida su daina tabashi tana kokarin fizge wa takasa, ahankali cikin iskanci sounding so naughty yace “instead of attempting dukana all the time just be touching me, i love it idan mata na caressing dina” sake danna hannuwan nata yayi a wuyanshi ashagalce yace “or chock me Mmmmmmm Kulu shakeni aaashhhhhh” yayi making wani dirty sound dayasa Hawwa tashiga kokarin fita daga jikinshi internal organs nata na kyarma, dan bude idanunshi yayi kadan jin yanda takeyi yace “wai 3weeks saura kwana nawa ne kafin yayi? I can’t wait akawomin ke nahuta dake, our first night is going to be superb right Kululuwa”?”Cikin zafi bakin ciki da takaici Hawwa tace “bazaka taba hutawa dani ba! I’m not like those gullible girls dakeke aure! You will never have me! You will never share any night dani, dana kwanta dakai gwara na mutu!” Bude idanunshi yayi da kyau yana kallon bakinta dake shegen masifan nan sai kawai yazare hannu daya yakai waist nata yasata ajikinshi da kyau cikinta ya mannu da nashi kirjinta ya mannu da nashi zata tashi ya kamata da kyau ajikinshi yana mata wani shedanin kallo, kokawan fita tashigayi daga jikinshi takasa tace “mehaka?” Lumshe idanu yayi yace “nothing kawai inajin taushin bra cups dinki ne a chest dina! But why would that designer said kinada boobs this things dasuke nan kaman pre mature clementines oh tangerine right!” wani irin cringing jikin Hawwa yayi na bad words dayake fadi comfortably da anger, tashiga kwace kanta aharzuke tace “kai wlh dan iska ne Khaleel, bantaba ganin yaro as bad as dan iska as you ba, look at the way kake batsa” ashagwabe yana bude idanu kadan yace “saisa nakeso nayi iskancin dake nakoshi Kulu, idan nayi zan dainayi da wasu, zaki bani unripe yan mitsi mitsin tangerine din nan nasha”? Yanuna chest dinta dake kan nashi, da karfinta Hawwa tashiga kwacewa kaman mahaukaciya sai kawai taga yakama waist nata yaja paper bag dinta ya ijiye akasa tashi daya yadagata yawani juya yana ijiye ta akan kujeran yana hayowa kanta ya zauna akan cinyanta fuskanshi na kallon nata yadage hannuwanta sama yarike, Hawwa bata tabajin namiji akan jikinta ba sai yau runtse idanunta gam gam tayi jikinta kawai yashiga rawa idan Baba yafito yazo yabude motan yagansu ahaka fa, arude tace “me haka? Khaleel wat is this”? Kawo fuskanshi yayi dab da nata dawata orgasmic cuming voice yace “I want to kiss you Yar sanda!” dawani irin sauri Hawwa ta kulle bakinta ta datse idanunta gam takasa kwace hannunta kafafunta sun kasa motsi sabida yanda Khaleel ke zaune kansu, murmushi kadan Khaleel yayi awani irin hankali yakai hannunshi daya ya tusa akarkashin bayanta yaturota jikinshi ya kankameta sosai yana sauke tagwayen ijiyan zuciya itama kawai taji battery ta yayi low zero percent takasa gardaman kafin aga mota na motsi a unguwansu kusan 1min Khaleel yayi da ita ahaka kankame da ita kawai numfarfashi suke saukewa atare ba magana, kafin gently yakai bakinshi yana kallon yanda ta datse bakinta, murya chan kasa yace “release your lips” makemai kafada tayi ba bakin magana tasan tana sakin bakin zai kissing nata, she will never kiss this kind of guy, fuskanshi ya sauke akan nata yadan hura iskan bakinshi kan nata cikin konji voice yace “Hawwahhh!” Har wani motsi organs dinta sukayi yanda yakirata, bakinshi yakai kan soft cheek dinta ahankali sensationally ya manna mata wani light kiss a kumatunta dayayi making wani virgin sound. “Muuuuahhhhhh!” Wani dogon and very deep sigh Hawwa tasaki. “Huuuhhhhhhh!” Batare da Khaleel yacire bakinshi dagakan kuncinta ba cikin tsinanniyan yar iskan murya yace “Kulu can I just grab unripe tangerines dinki na matsa kadan? I promise to be gentle dan basu nuna ba, zan tabasu ahhhh” yayi shiru yana zare hannunshi daya kama hannunta dashi asama yakai hannun wuyanta yana saukewa kasa ahankali, cikin muryan nan yace “zan matsasu asssshhhhhh!” Yasoma kaiwa kasan wuyanta Hawwa na kokarin sa jikinta yayi motsi tahanashi takasa, murya chan kasa yace “zan luguiguitasu and make them ripe uhnnnn Kulu…….” Daidai yakai hannuwan zai sauke a boobs dinta….❤️❤️ wih saina zame hannuna a lamarunku tunda ke kinsaka differentiating good people from bad, you're a criminologist but kin kasa karantan Ni'ima kisan criminal ce ita all she's doing dake is friends with benefit bata taba sonki ba, yau tazo wajenki sabida tasan u might be able to get her licence back for her, tasan mijinta na sonki kina karansa kika cemai yadawo da Ita zai dawo da ita, this gurl has been benefiting from you right from day one, Ni ima tafi kowa cin albashinki saitaci tarage sauran mu yan uwanki kike rabamana" Ammi bambami takema Hawwa bana wasaba, tace "yanda kike kashema yaranta kudi kanninki da yaran kanninki basu samu haka daga jikinki suci, duka abinda kika mata arayuwa bai hana rana daya ta kwance miki zani a kasuwa ba ta zagi ubanki ta zagi uwarki ta goranta miki yanzu shine still kike neman goyata abaya kiyi Allah baki sa'a nina tafi zaria nafasa kwana gidan nan, Ramla zoki hada kayanmu mutafi" Dasauri Hawwa tarike kafanta tana girgiza kai tace "Ammi dan Allah kiyakuri" Baba shima yace "Zainab yakuri yamma tayi bani barinki kishiga hanya yanzu" kaman Ammi zatai kuka tace "Malam Hawwa na batamin rai, tana bakantamin rai, haba haba dan Allah gamai sonta ta tsaya tana gayamana mashayi ne menene menene, ga mara sonta takasa ganewa binta take ido rufe kaman makauniya, ana nuna mata gaskiya tana kulle idanu ina dalili kasheni takeso tayi da bacin rai da takaici nagayamaka bazan kwana ba Malam" Baba shima cikin masifa yace "shikenan kin batama mahaifiyar ki wacce ita kadaice bata fushi dake aduniya rai, matarnan ni da ita bama T e mura tay metamente ne mame hammata iska muke akanki sabida yanda bataso ina fada akanki ina damunki, jibi yanda kika bakanta mata rai yau Hawwa kinji dadi ko"? Tashi Hawwa tayi sai kawai ta rungume Ammi tafashe da kuka tace "Ammi dan Allah kiyakuri trust me l don't consider Ni'ima my friend anymore and namiki alkawari bazan kara bari tasan sirri na ba kawai tabani tausayi ne somehow I feel responsible for her situation and condition da Baban Yaseer baiyi all abubuwan nan ba da yanzu suna tare abinsu but bazan karaba kiyakuri Ammi na forgive me dan Allah" shiru Ammi tayi saikuma ahankali tace "naji nahakura ya isa, kawai abin namin zafi arai ne yanda kike yunkurin dawo da makashinki rayuwanka" Baba yace "Allah ya kyauta ai ta kuskura tai haka saitaga bacin raina" ahankali Hawwa tace "bazanyiba Baba" wucewa Baba yayi yafita Hawwa takai Ammi gado ta zauna sai kawai ta kara rungume Ammi, ahankali Ammi tanuna mata wasu shopping bags tace "kinga abinda Ramla tayi taga opportunity" dan murmushi tayi kadan tace "varinya ce Ammi" ahankali Ammi tace "ina kukaje?" "Wani shagon dinki aka aunani hmm" ta tabe baki Ammi tai murmushi tace "muga abubuwan". 12:11 She wants to be Hawwarh's best friend, wannan abubuwan da ada zatai sharing da Ni'ima gwara tayi da ita, tabata labaran hakan zaisa ta manta da Niima, Ammi ta karba tana budewa tarike baki tace "au dan gidansu yartawa yake cewa Yar Sanda Kulu lallai Ibrahim yacika sarkin tsokana" Ammi tabude kwalin agogon taciro tana kama hannun Hawwa ta dauramata tace "masha Allah cip cip idan gobe yazo saikisa yaganki dashi yaji dadi haka akeyi ma miji" Hawwa tadan turo baki tana tauna baki batadai magana ba gudun karta batawa Ammi rai Ammi tasamata bracelet din shima yamata kyau sannan ta bude turarukan ta feffesa mata itama Ammi ta fesa anata jikin tace "uhm ni Maman Amarya nima nayi kamshi" dan murmushi kadan tayi Ammi tace "kai gaskiya mijinki ya san kan turare Hawwa kinji kamshi" dasauri tace "Ammi nabaki ki daukesu ni dama inada turare na" dakuwa Ammi tamata tace "kwal ubaki Hawwa mijin naki yamiki kyauta zakimin, kaji yarinya inga kin bama wani saikin sani" turo baki tayi ta tashi kawai tana rage kayan jikinta Aminu yayi sallama yashigo wani waya daban yakawoma Hawwa yace "Ya Ibrahim yace nakawo miki" wayan takalla Iphone ne bamatasan wanne ba ganin Ammi na kallonta ta wutsiyan ido yasa tasa hannu ta karba tace "to" ta ijiye tawuce bayi. Around 10 duk sun kwanta ita Hawwa sabida zatai azumi gobe Ammi kuma sabida zatai tafiya gobe, sabon wayan dataki bi takanshi tuntuni ne yahau ringing ita batamasan sim dinta ne ciki ko wani dabanba hakanan dai taji bazata dauka ba, wayan na karewa yashiga ringing again Ammi tace "wai ba ke ake kira ba Hawwa nafasan ba bacci kikeba" tashi tayi ta sauka daga gadon tasa hannu tadauki wayan akan mirror tadawo gadon ta kwanta sannan ta danna wayan takai kunnenta sabida Ammi yasa ta kwantar da murya sosai hakan yasa muryanta yayi wani irin dadi ahankali tace "hello" lumshe idanu Khaleel yayi yana gyara kwanci afalo ashagwabe yace "I'm hungry Kulu" wani iri Hawwa taji yanda yayi magana hakan yasa tayi shiru, Khaleel ahankali tace "I don't feel like eating abinda chef namu suka dafa, nazo kimin girki Kulu?" Runtse idanu Hawwa tayi tace "nace banson sunan nan" ahankali yace "but Hawwah is Hawwa Kulu" Shiru Hawwa tayi the way yake kiran Hawwa dadi, sabida Ammi tadaure tace "bacci zanyi zan tashi nayi azumi anjima good night" zata cire wayan daga kunnenta yace "but it's not Ramadan, azumin me kikeyi ramuwa?" Shiru tayi ta lumshe idanu kaman bazata amsashi ba tace "nafila ina azumi Monday and Thursdays" cikin yar karaman murya yace "nima zanyi" yayi shiru jin batace komiba Khaleel yace "sainai addu'a Allah karya baki ikon bata auren mu, I want to live my life with you" yafadi ahankali baimasan mesa yake fadin hakaba but kawai yanaji ajikinshi bazai iya rabuwa da ita ba dan juyawa Hawwa tayi ganin Ammi tayi bacci ga ijiyan zuciyanta tanaji hakama Ramla yasa ahankali tace "you're a liar! Kaida ke wulakanta mata bakasan darajansu ba, imagine locking your Baby Mama in jail, Allah bantabaji I hate someone kaman the way na tsaneka ba" shiru Khaleel yayi sai kuma chan yace "do you love my gift?" Cikeda tsana tace "I will never love 12:11 ••• anything that comes from you" shiru yayi baice komiba Hawwa kawai tazare wayan daga kunnenta daidai yasake kira kaman bazata daukaba tadauka kafin yayi magana tace "how could you send that video to Nursing Council don't even deny it nasan aikinka ne, why would you do that to my friend?" Hamma taji yayi yace "zan fita l know you don't have friends so bansan wat you are saying ba bye" Hawwa tace "aikin kenan party giya da mata" murmushi yayi yace "gashi na aureki" zatai magana ya katse wayan jitayi ranta yana kuna yana susa tasan yanzu club zaije maybe Allah kadai yasan time dazai dawo shiru tayi sai chan ta tuna yanda yamata kiss a kumatu a mota dasuri takai hannu tashiga share kumatunta kaman yasamata dafi ahaka tai bacci. Washegari around 8 suka fito dudda tanajin bakin cikin shiga motan nan haka ta shiga Ammi tafara kaiwa park sannan tawuce office. Tundaga gate ake mata yajiki ana mata Allah kyauta tana zuwa direct office na DIG tayi tai knocking yabata izinin shigowa yana ganinta yadakatar da rubutun dayake yace "Hawwa are you sure you're strong enough kidawo aiki?" Murmushi tamai tace "yes Sir thank you" anatse yace "welcome back" gyadamai kai tayi ganin ta tsaya bata wuce ba yasa yace "akwai wani abu ne?" Gyadamai kai Hawwa tayi cikeda damuwa, seat dake gabanshi ya nuna mata hakan yasa ta zauna akan kujeran ya ijiye pen na hannunshi yace "I'm listening Miss Hawwa" gyadamai kai tayi anatse tace "Sir I have a very serious problem I need your help" gyara zama DIG yayi dan yana bama Hawwa respect da girma dan ijiyan zuciya ta sauke tace "Sir l've never been to Senate President house banda time din nan damukaje aiki, I know nothing about them or household nasu" with so much anticipation DIG yace "what's with Excellency Hawwa?" ljiyan zuciya ta sauke cikin raunin murya sosai tace "Sir ranan danai accident ina hospital Babana yabasu aurena, sai bayan mun dawo gida anyi discharging dina ake sanardani wai wannan yaron nasa Khaleel aka auramin" tayi maganan hawaye mai zafi na sauko mata DIG kanshi was in shock yazaro idanu yana kallon Hawwa yace "you mean Khaleel Baban Noor"? Gyadama DIG kai tayi bakinta na rawa tace "I have no idea me suka gayama Babana, banso Khaleel yake yakarani acikin sahun matansa sabida yayi using dina and dump me bayan 1 or two weeks" Ko kadan DIG baiji dadin news dinba but still cikeda damuwa yace "Hawwa akanme mahaifinki zai bada auren ki batare dayayi bincike ba? I'm not saying that because maybe zasu miki mugunta or something no su basa wannan, kawai dansu baisan menene aure ba, baisan darajan auren ba, mata are like papers zai iya bude this page ya yaga and open another page, so why will your father get your married to such kind of man"? Bayan hannu Hawwa tasa tagoge idanunta tace "sabida he's tired of me, yagaji da yanda nake zaman mai agida ba miji" DIG ko kadan baiji dadi ba yasakeyin shiru sai chan yace "to wani help kike magana zan miki"?"to wani help kike magana zan miki"? Share fuskanta tayi tass kaman batai kuka ba takalleshi tace "I want you to come with me Sir muje ka gayama Babana the type of Man Khaleel is cus wai on 23RD this month za'ayi biki zan tare, I don't want this marriage I don't want to be victim of circumstance na gayama Babana all I know yaki yarda l'm sure ka tayani gayamai zai yarda". [10/6, 7:28 AM] +234 903 908 6385: EPISODE Ihuuu Hawwa tayi heart nata na racing ganin abinda Khaleel yamata in few seconds, wato ko acikin yan iska most of them need to come and learn shakiyacin iskanci daga wajensa, hannuwanta takai tawani tura fuskanshi yaki sakin boobs din daga bakinsa saima wani talewa da nipples nata yay, yayi kaman zai sullubo daga bakin Khaleel amman saiya karabin nipple din back harwani zugin dadi hakan yama Hawwa, Khaleel yasa hannu da sauri yakama hannuwanta daga fuskanshi dan kaman akwai sugar haka yakeji a nipples din yarike gam, yashiga shama Hawwa nono kaman maye yana jagwalgwala daya chan sai yayi switching, yakai hannunshi daya yana kwance towel nashi dick dinshi ya tsaya kaman itacce Hawwa ta runtse idanu da gudu ganin wani murtukin bakin gindi wuluk sai uban kiba da tsayi ga paskekiyan hula kaman canopy dan wannan yafi umbrella jikin Hawwa yadauki kyarma, tama daina motsi jikinta ya mutu murus, she’s angry this is happening between ita da Khaleel, but takasa komi akai, kusan 5min Khaleel yabata yasha nono sannan yadago kanshi yana daurawa akan idanunta dasukai jazur hawaye yacikasu ya kalleta lips dinshi duk yawu kaman wanda yasha nono harda madaran nono abin yama Hawwa wani yammm ajiki, matsa dayan booby yayi alalace yace “stop hating me banso” dauke kanta tayi daga kallonshi taki magana, murya chan kasa Khaleel yace “yajikin?” Runtse idanunta Hawwa tayi da karfi Khaleel yayi wani dirty smile ya matse boobs nata yayi da karfi dayasa tace “kadena Khaleel” kallonta yayi cikeda tausasa murya da lallabawa yakai hannunshi in between legs nata yace “tashi kiyi salla toh” hankadashi tayi saida yafadi akasa jin hannunshi yake kokarin kaiwa gabanta, ta kwashi bargon tana rufe jikinta ta sauka daga gadon ahankali ta dauke kanta tadauki kayanta duk yana yana kallonta tawuce tana kalle lalle kofan daya gani kawai tayi wajen tana budewa taga bayi ne ta shiga da sauri ta maida kofan tarufe tasa key kawai tafashe da kuka gashi tanajin zafi riganta tasa, tasa hijabi tabude kofa tafito idanunta sunyi jazur ta yarda bargon anan kasa batare data kalli Khaleel ba tayi kofa ta taba kofan taji arufe hakan yasa tajuyo tace “kabudemin kofa natafi gida”? Murya chan kasa yace “kinsan karfe nawa? Besides ma bazaki iya komawa gida yanzu ba cus yan gidan mu na gidanku ankai marraige box, and again kiwuce kije kiyi wanka kizo kiyi salla is 12noon” ihu tamai tace “ina ruwanka da salla na nace kabudemin ko obasanjo ne agidanmu ni yanzu zan tafi bazan kara ko minti daya tareda hai ba” tashi daga kasa yayi yasaki towel din awajen dasauri Hawwa tadauke kanta ganin jikinshi gabanta na asababben faduwa yace “we are not going home now nariga nafadama Baba sai dare zamu dawo, jeki wanka kizo muje muyi breakfast I’m starving” so take ta kalleshi ta harareshi but tasan he’s naked takasa kaman zata hadiye zuciya ta mutu ta tsaya awajen, murmushi kadan Khaleel yayi yace “ba’a fushi da bautama Allah dai but you can do fushi with Khaleel jekiyi wankan tsarki, najasa yahau kanki please” hannuwa Hawwa tadaura akan fuskanta sai kawai tawuce bayi again tasaka key a kofan, tana kallon bayin kayanta tacire kirjinta namata zafi ta wanke bankinta da Maclean da mouth wash tawuce tashiga shower ta kunna ruwan zafi ta duka tana dubawa taga koya fasata taga beyiba hankalinta dan kwanciya yayi tanajin bakun ciki tayi wankan tsarki sabida Khaleel but hakanan tayi gashinta ya jike sharkap da ruwan zafi sai fitar da kanshi yake tahau kuka kawai tana wankan, she’s so angry da kanta, aka tagana taja towel ta tsane jikinta sannan ta daura akanta tashiga gogewa kafin tasaka kayanta back tana kallon, hijabi tasaka boobs dinta na ciwo Allah kadai yasan me da me yamata fitowa tayi ahankali taga ya shimfida mata dadduma but baya dakin har lokacin kayanshi na kasa data gani hawa dadduman tayi tafara salla tana cikin sallan yashigo da ledan takeaways dayawa yasake fita sai kuma yashigo da spoons da plates da water yasake kulle kofan ganin ta idar da salla sai kawai ya zauna kan dadduman agabanta yakalleta yace “good morning matan Khaleel”. [10/6, 10:39 AM] +234 706 565 5343: EPISODE 4️⃣9️⃣ Haderai Hawwa tayi taki magana shikuma Khaleel yace “thanks” seat tanuna musu tace “please” sai alokacin Khaleel yasaki hannunta suka zazzauna matarma ta zauna ana kawo musu very expensive drinks aka ijiye aka fita sannan takallesu tace “the first abu damukeyi idan couples comes to us like this shine maganan color before talking about fabric, Sir and Ma’am wani color fabric are you going for” daukekai Hawwa tayi shikuma Khaleel ya tsareta da idanu yace “I want to see her in white that day saikuma something gold fits her and sky blue dark blue color, that’s the color of clothes dana fara ganinta dasu d day we met!” Danna waya Hawwa takeyi da amman saita tsaya tai shiru jin abinda Khaleel yafadi, designer tace “awwwn wow your husband is so romantic yatuna har kalan kayan daya fara ganinki dasu” juyoda kanta Hawwa tayi ta kalleshi suka hada ido watsamai harara tayi tasake dauke kai abinta, matan tace “so we will have white gown, gold outfit, sai a mix of sky blue and dark blue outfit” gyadamata kai yayi yace “right” tashi tayi tace “muje fabric store kugani” tayi wajen kofa shima yatashi Hawwa takalli matan tace “can I stay nagaji I don’t have to go ai” kanta Khaleel yazo yace “I can carry you idan kin gaji” dasauri Hawwa ta tashi daga kujeran matan tai dariya tafice abinta, Hawwa tanuna Khaleel da hannu cikeda masifa tace “Wlh kada ka tabani, katabani saika sani” tsayawa yayi yace “mutafi to” wucewa tayi da sauri yabita abaya idanunshi suka sauka kan ass nata dake juyawa sabida yanda take tafiya dasauri dauka kai yayi sabida yanda har jikinshi yafara motsi she has rubber ass, itadai Hawwa zama tayi Khaleel yana zaban fabrics masu kyau tashiga danna wayanta, almost every second saiya kalleta har saida matan tace aranta guy din nan extremely love that beautiful ladyc and yarinyar sai yanga takemai tana shareshi kaman she don’t love him back, tsaf yazabi fabric dayakeso matar tadauko tape tazo wajen Hawwa tace “Ma’am measurement naki zan dauka stand please” aka kunna waka awajen shikuma Khaleel yawuce ta gefen ido Hawwa tabishi da kallo ko’ina zashi oho ganin yabar wajen yasa tace “I have my measurement zan iya baki basai kin aunani ba Madam” ahankali matan tace “kiyakuri don’t let quarrel naku to affect you and ur day, couples fight you know, please tashi na aunaki I want you to be the most amazing and spectacular bride ever” shiru Hawwa tayi sai kawai ta tashi matan ta zare gyalen Hawwa ta ijiye kan chair gashin Hawwa da aka gyara ya bayyana dayayi kyau sosai, Hawwa tadan kallo wajen ganin ba Khaleel tasauke ijiyan zuciya tsayinta tafara aunawa, daidai tabude hannu tana auna boobs dinta Khaleel yashigo room din rikeda wine glass yana kurba yana tafiya kaman dan gayun shi, matan takalli Hawwa tace “you have boobs so zamuyi breast cut mai fadi and cuppy look” dago kanta Hawwa tayi da sauri jin tafiya hada idanu tayi da Khaleel dake mata dan iskan kallo jin abinda aka fadi yanama kirjinta da ake aunawa wani kallo irin wannan ne wani girma, harara Hawwa ta watsamai ta dauke kai daidai wakan Favorite girl na Darkoo ft Rema na playing a speaker wajen, wani irin daga hannunshi dake rike da glass cup Khaleel yayi sama yakai dayan gaban wandonshi yarike yafara rawa yana moving so slow and cute dayasa da ake aunawa ta Hawwa waigo ta kalleshi, tsaya chak tayi tana kallonshi, murmushi yamata kadan yashiga bin wakan yana rawa yana kallonta. Crazy crazy crazyyy You amaze me Gurl your amazing Ayyy, yeah yeah Gurl I swear your chocolate I wan bite, They say your love ahh fit to make a man fight Make other girl hold up who badder dann Bring am out my gurl fine like Tayra bankz I like the way the boogie down Gimme boodie bounce make I elevate your finance Keep putting on pressure Giving other girls lectures Shap like saper My gurl so fine mmmmmmm Gimme dirty whine ummm I like the way you twerk ummm ummmmm ummmm You twerk yeah yeah In the Maybach She really got heaters gurl She really my favorite gurl I'm loving the way you twerk You twerk….. Yanda Khaleel kebin wakan yana mata rawa yana kallonta yana sipping wine once in a while yana nunata saitaji bata tabajin wakan yan Nigeria yamata dadi kaman wannan da Khaleel keyi ba, and bata taba ganin wanda waka da rawa yamai kyau kaman shi ba, he is so bad Goddd! Even his dance na bad boys ne Ya Allah! Bugawa kirjinta yashigayi uncontrollably sai kawai tajuya da sauri tabama baya why is she even looking at him har rawan dayakeyi na burgeta banda iskanci ma me namiji yakeyi da rawa banda shedanci? Kato dashi yarike gaban wando yana rawa mtswww. Murmushi matan dake aunata tayi itadai tana kallon ikon Allah d drama, this two share unique unexplainable love and affection, kusan 1:20minutes suka bata a shagon, sannan suka fito motan tashiga shima ya shigo takalli agogon wayanta tace “oh no lokaci yawuce haka” batare data kalli fuskanshi ba tace “zanyi salla” ahankali yace “take us to central mosque Umar” dasauri driver yace “to yallabai” har sukakai central mosque taki kallon inda yake ana parking tabude da kanta tafito tayi side na mata yabita da kallo sai shima yawuce bangaren maza Umar na binshi da sauran guards nashi dake musulmai, dudda bata juyoba but ta gefen idanunta taga yatafi side na maza aranta tace “ashe yana salla” Kusan 15min tabata a mosque sannan tafito Khaleel na tsaye jikin mota ya hangota wlh baitaba spending this kind of plenty time da any mace arayuwanshi ba and surprisingly he’s not even tired, he’s just looking at her she’s so tall not too slim not fat chan kuma aranshi yace “sai fada da masifa da tsiwa” haatta iso wajen taki kallonshi tashiga motan dayake abude daidai wayanta yahau ringing shima yashigo daidai tana picking wayan takai kunne tace “Hello Abraham ya kuke” tai shiru sai chan tace “don’t worry I’m feeling much bet……” fizge wayan Khaleel yayi daga kunnenta yakai kunnenshi yace “why do you keep calling my wife like this?”Dasauri Hawwa takalleshi tana bude idanu bataji me Abraham yaceba cikeda wulakanci Khaleel yace “if you call my wife again you will have to deal with my anger!” Yazare wayan daga kunnenshi ranshi abace yace “I hate small senseless boys” mamaki yakashe Hawwa tace “wai kai ina ruwanka dani? Ina waya da yan office namu kana karbemin waya who do you think you are?” Kallonta yayi yace “your husband!”Wani abu taji awuyanta tamikamai hannu tace “bani wayana” makemata kafada yayi a sangarce faduwa gabanta yayi dasauri ta dauke kai tai shiru kawai yacigaba da kallonta ganin taki kulashi waje daya take kallo shikuma yafiso yayita sata magana, ahankali ya matso kusada ita dasauri tajuyo takalleshi tanamai mugun kallo, lumshe idanu yayi kadan yace “I’m sleepy, banyi bacci ba sabida ke dazu” ahankali Hawwa tace “mtswwww” tajuyar da kanta kawai takalli waje, ko kadan batai tsammani ba kawai kanshi taji akan kafadanta faduwa gabanta yayi tajuyo da sauri ta tureshi agajiye yakalleta yana dafe kanshi da hannu ta nunashi tace “Khaleel ka kara tabani ko ka kara hada jikinka da nawa wlh saina bata maka rai!” Kaman dan yaro yace “bacci nakeji” ihu tayi tace “and so wat!” Shiru yayi sai chan yace “muguwar yar sanda kawai!” Dasauri Hawwa tace “wat!” Saikuma tasaki baki tana kallonshi jin abinda yakirata dashi wlh yaron nan dan rainin wayaune, tadai daure tai shiru tahadiye komi, ahankali yace “dama duk masu suna Kulu acts like cats all they do is miyau” sake kallonshi Hawwa tayi kaman zawo takasa hakura tace “nine cat”? Gira daya yadaga mata alamun “eh” ganin mahaukaciya yakeson maidata yasa tace “don’t worry this cat will expose you soon” murmushi yayi yace “Baba will never believe you Kulu” hararanshi tayi, yayi murmushi cikeda tsokana yace “Kululu Kulu Lu, Muguwar yar sanda! Matan shedan BFF, Kulu matar mashayi, Kululu Kuluwa” shi kanshi Umar driver saida dariya ta subucemai daga baki jin abinda Ogansa keyi baisan sanda yafara tari ba karsu gane dariya yayi dasauri Khaleel yataso tace “Umar sorry park park are you okay? Nabaka ruwa” girgixama Khaleel kai yayi yana dariyan tari dasauri Khaleel yajuyo yabude fridge na wajen yadauki bottle water yashiga budewa dasauri yabashi karba yayi ya kurbi kadan duk Hawwa na kallonsu aranta tace “so yadamu da yan aikinsa haka”? Kurban ruwan kadan yayi Khaleel ya karba Umar yace “lafiya lau Oga ya tsaya tarin” komawa baya Khaleel yayi ya ijiye ruwan yajuyo yana kallon Hawwa agaban wani store yasa aka tsaya shi kadai yafita this time yashiga ciki kusan 20min yabata Hawwa sai bambami take gayasa security nashi sun zagaye motan bazasu barta tafito ba fitowa yayi chan rikeda wani red paper bag babba yashigo baya ya ijiye bag din a tsakiyansu akaja motan ganin sun fara daukan hanyan gidansu hankalinta ya kwanta. Har anguwansu suka shigo wajajen 5 babu kowa awaje dasauri tafara yunkuri zata bude motan Umar shima yabude yafita, rike mata hannu Khaleel yayi dasauri tajuyo azuciye tace “wai banace kadaina tabani ba” takai hannu zata kaimai duka yakama duka hannu biyun ya fizgota wlh saida tazo jikinshi tahayo kan cinyanshi duka hannayen nata biyu akan kirjinshi yakawo fuskanshi dab na nata yanajin yanda numfashinta ke rawa sabida tsoro tana kokarin tashi jinta take kaman asaman wuta yanda take kan cinyansa cikeda haushinsa tace “mehaka”? Hannunta yarike gam yana lumshe idanu yakai hannun jikin fatan wuyanshi yace “aahhh your hands feels so gooo…..” rufe hannuwanta Hawwa tayi ta dunkule sabida su daina tabashi tana kokarin fizge wa takasa, ahankali cikin iskanci sounding so naughty yace “instead of attempting dukana all the time just be touching me, i love it idan mata na caressing dina” sake danna hannuwan nata yayi a wuyanshi ashagalce yace “or chock me Mmmmmmm Kulu shakeni aaashhhhhh” yayi making wani dirty sound dayasa Hawwa tashiga kokarin fita daga jikinshi internal organs nata na kyarma, dan bude idanunshi yayi kadan jin yanda takeyi yace “wai 3weeks saura kwana nawa ne kafin yayi? I can’t wait akawomin ke nahuta dake, our first night is going to be superb right Kululuwa”?”Cikin zafi bakin ciki da takaici Hawwa tace “bazaka taba hutawa dani ba! I’m not like those gullible girls dakeke aure! You will never have me! You will never share any night dani, dana kwanta dakai gwara na mutu!” Bude idanunshi yayi da kyau yana kallon bakinta dake shegen masifan nan sai kawai yazare hannu daya yakai waist nata yasata ajikinshi da kyau cikinta ya mannu da nashi kirjinta ya mannu da nashi zata tashi ya kamata da kyau ajikinshi yana mata wani shedanin kallo, kokawan fita tashigayi daga jikinshi takasa tace “mehaka?” Lumshe idanu yayi yace “nothing kawai inajin taushin bra cups dinki ne a chest dina! But why would that designer said kinada boobs this things dasuke nan kaman pre mature clementines oh tangerine right!” wani irin cringing jikin Hawwa yayi na bad words dayake fadi comfortably da anger, tashiga kwace kanta aharzuke tace “kai wlh dan iska ne Khaleel, bantaba ganin yaro as bad as dan iska as you ba, look at the way kake batsa” ashagwabe yana bude idanu kadan yace “saisa nakeso nayi iskancin dake nakoshi Kulu, idan nayi zan dainayi da wasu, zaki bani unripe yan mitsi mitsin tangerine din nan nasha”? Yanuna chest dinta dake kan nashi, da karfinta Hawwa tashiga kwacewa kaman mahaukaciya sai kawai taga yakama waist nata yaja paper bag dinta ya ijiye akasa tashi daya yadagata yawani juya yana ijiye ta akan kujeran yana hayowa kanta ya zauna akan cinyanta fuskanshi na kallon nata yadage hannuwanta sama yarike, Hawwa bata tabajin namiji akan jikinta ba sai yau runtse idanunta gam gam tayi jikinta kawai yashiga rawa idan Baba yafito yazo yabude motan yagansu ahaka fa, arude tace “me haka? Khaleel wat is this”? Kawo fuskanshi yayi dab da nata dawata orgasmic cuming voice yace “I want to kiss you Yar sanda!” dawani irin sauri Hawwa ta kulle bakinta ta datse idanunta gam takasa kwace hannunta kafafunta sun kasa motsi sabida yanda Khaleel ke zaune kansu, murmushi kadan Khaleel yayi awani irin hankali yakai hannunshi daya ya tusa akarkashin bayanta yaturota jikinshi ya kankameta sosai yana sauke tagwayen ijiyan zuciya itama kawai taji battery ta yayi low zero percent takasa gardaman kafin aga mota na motsi a unguwansu kusan 1min Khaleel yayi da ita ahaka kankame da ita kawai numfarfashi suke saukewa atare ba magana, kafin gently yakai bakinshi yana kallon yanda ta datse bakinta, murya chan kasa yace “release your lips” makemai kafada tayi ba bakin magana tasan tana sakin bakin zai kissing nata, she will never kiss this kind of guy, fuskanshi ya sauke akan nata yadan hura iskan bakinshi kan nata cikin konji voice yace “Hawwahhh!” Har wani motsi organs dinta sukayi yanda yakirata, bakinshi yakai kan soft cheek dinta ahankali sensationally ya manna mata wani light kiss a kumatunta dayayi making wani virgin sound. “Muuuuahhhhhh!” Wani dogon and very deep sigh Hawwa tasaki. “Huuuhhhhhhh!” Batare da Khaleel yacire bakinshi dagakan kuncinta ba cikin tsinanniyan yar iskan murya yace “Kulu can I just grab unripe tangerines dinki na matsa kadan? I promise to be gentle dan basu nuna ba, zan tabasu ahhhh” yayi shiru yana zare hannunshi daya kama hannunta dashi asama yakai hannun wuyanta yana saukewa kasa ahankali, cikin muryan nan yace “zan matsasu asssshhhhhh!” Yasoma kaiwa kasan wuyanta Hawwa na kokarin sa jikinta yayi motsi tahanashi takasa, murya chan kasa yace “zan luguiguitasu and make them ripe uhnnnn Kulu…….” Daidai yakai hannuwan zai sauke a boobs dinta…. [10/6, 10:39 AM] +234 706 565 5343: EPISODE 5️⃣0️⃣ Har tsakiyan kanta Hawwa taji kanta yafara kararrawa bell ringing tafara gayama kanta is Khaleel, Pops boy kemiki all this abubuwa, karfi taji yazo mata yana kokarin taba boobs nata ta iya daga hannunta takama hannunshi tarike gam, Khaleel ya kalleta da idanunshi da sun kankance, kasa magana Hawwa tayi sai kallonshi datake tarike hannunshi gam kirjinta na bugawa ba kakkautawa, murmushi Khaleel yayi kaman karya barta ta tafi haka ya keji sai kawai yayi hugging nata so tight batare daya karbe hannunshi data rikeba, sugar jikin Hawwa tayi yana mata wlh, kawai zaki jikinta keyi addu’a tashiga yi takasa tureshi, bakinshi saitin kunnenta cikin mugun tsokana yace “if Lee wants to have Kulu he will have Kulu can you see that now? I can shut you up anytime naga dama, I’m not just any regular bad boy, I’m a bad police officer’s boyfriend, I’m dating you! We are couples! Remember Khaleel can have any woman daya ga dama you’re no difference” dagata yayi ahankali yakoma yazauna agefe bangon wandonshi yatashi harda na bala’i amman ko kokarin boyewa baiyiba yakama hannunta yadauki paper bag din yasa aciki yace “you can go girlfriend Kulu” dasauri Hawwa tabude kofan tafice jikinta kaman ba nataba tana tafita kaman zata tashi yabita da kallo saida yaga ta shiga cikin gida sannan yabuga kofan Umar ya shigo yaja motan suka fice yana kallon gaban shorts nashi dake atashe yaja yar gajeren tsaki he’s so horny sabida yanajin nauyin Baba ne da wlh saiyaci yarsa a kofar gidansa. Sosai gabanta ke faduwa, what just happen now? How was that boy able to shush her up? What is the meaning of abinda jikinta yamata? Ahaka ta shiga gidan Ramla ta taho da gudu tace “Ya Hawwa kinga shopping danayi dayawa harke nasayoma abu kuma bodyguard dinshi baicemin ya isa ba har Baffa na nasaima abu shine yanzu Ammi kemin fada wai yayi yawa” kirjinta har lokacin bugawa yake tadaiyi murmushin yake da kyar Ammi dake daki tace “Hawwa!” Dasauri Ni’ima dake zaune da Hawwa bata lurada itaba tace “Hawwa!” Dasauri Hawwa tajuyo takalli Ni’ima jin muryanta, kusan 20secs Hawwa na kallon Ni’ima itama haka Ammi taleko daga net ranta abace tace “Hawwa bakiji ina kiranki bane” firgigit Hawwa ta kalli kofan tace “toh Ammi gani nan” tai wajen kofan kai tsaye daidai zata bude ta shiga Ni’ima takama hannun Hawwa tarike gam cikin wani irin murya mai rauni tace “Hawww…….waaaaa!” Kawai hawaye Hawwa taji sunzo idanunta tadai daure tahanasu zubowa takalli Ni’ima data rike mata hannu tace “yanzu kuma mena miki Ni’ima kikazo nemana?” Daidai lokacin Baba na bugo sallama yana shigowa tareda Aminu suna hira ganin Ni’ima tarike hannun Hawwa yasa ya kirne fuska suka kame awajen, cikin sanyin murya dake nuna nadama Ni’ima tace “Hawwa banda words to justify whatever I did to you and your family, Hawwa bansan meya shigeni ba, I couldn’t believe nine ke yunkuri inacewa zan kasheki da gaske kaman aka banni zan iy…..iya….” Muryanta yashiga rawa takalli Ammi dake kallonta ta kofa tajuya takalli Baba tace “nama magabatana kuma iyayena maganganu marasa dadi I’ve lost everything, Hawwa Baban Yaseer yasakeni tun ranan hospital din nan ina gidanmu har yau” ahankali Hawwa ta kalleta tausayinta na ratsata da rashin jin dadin news din, gyadama Hawwa kai tayi Ni’ima tayi ganin taga tausayinta akan idanunta yasa cikin sanyin murya tana kuka tace “ya kwashe yaranmu bansan ina yakaisu ba nakira school ance basa zuwa” tafashe da kukan damu da rashin gata Hawwa taji zuciyanta ya tsinke awani irin hankali Ni’ima tace “yau an koreni daga wajen aiki Leadway sun tura video abinda namiki to NMCN anyi revoking license dina! My hospital fires me” Runtse idanu Hawwa tayi she knows what nursing means to Ni’ima, shine kadai profession datake so aduniya, cikin muryan kuka Ni’ima tace “idan bakiso nakashe kaina Hawwa ki yafemin ki manta da abinda namiki komi yawuce I’m sorry, I’m really very sorry” tafashe da kuka sosai zatai kneeling da sauri Hawwa takai hannunta ta tareta kaman abinda Ni’ima ke jira kenan ta shige jikin Hawwa ta rungumeta ta kankameta tana kuka Hawwa ta tsaya turus paper bag dake hannunta yafice yafadi akasa idanunta suka cicciko da hawaye dago idanunta tayi tahada idanu da Ammi data mata mugun kallo kawai tasaki labule takoma cikin daki abinta, Baba ma yakada kai yajuya rai abace kawai yayi zaure Aminu yabishi, kaman jira Hawwa take tasaka hannayenta abayan Ni’ima ta hugging nata back murya chan kasa tace “it’s okay stop crying ya isa, kinsan anytime kikai kuka haka yana saki ciwon kai” girgiza kai Ni’ima tayi ajikin Hawwa tace “Hawwa I’ve been a bad friend I’ve hurt you the most, I can’t forgive myself harsaikin yafemin dan Allah, Hawwa ban cancanci yafiya ba” cikeda tausayinta Hawwa tace “nayafe miki Ni’ima please stop crying now” tadagota daga jikinta tashiga sharemata hawaye tace “dan Allah kidena kuka yawuce” Gyadamata kai tayi, Hawwa tace “gobe zanje office I will see what I can do about license naki Ogana has good connection he can help, I know what nursing means to you bazan bari kiyi loosing nashi ba okay” Gyadamata kai Ni’ima tayi, murya chan kasa Ni’ima tace “zaki tayani kiran Baban Yaseer kibashi hakuri ya maidani gidana? Banda ko sisi banda aiki yanzu I need him please kitayani kiransa” abu Hawwa taji ya tsaya mata a wuya takasa motsi takasa cemata eh ko a’a, Ni’ima tace “please feel free ni da ke are one kinji Best” hannunta Hawwa ta kalla saikuma tadauki paper bag din tana dubaw,a Ni’ima na kallon jakan Hawwa tashiga ciro abubuwan ciki tana neman wayanta, wasu expensive designers perfumes ne sai box na polo diamond watch da another box na LV brackets sai kuma cute note, ganin bataga wayanta ba yasa tace “Innalillahi na manta ban karbi wayana daga hannunsa ba” abu Ni’ima ta danne dataji ya tsayamata a kirji tace “wane?” Yatsine fuska Hawwa tayi kadan tace “Khaleel” murmushin dole Ni’ima tayi tace “ohh wai mijinki, shiya baki gifts haka”? Gyadamata kai Hawwa tayi not paying attention to her sabida yanda taji ranta yabaci yagama tabata yatafi da wayanta, hannu Ni’ima tasa tadauki note din ita adole sun dawo kaman da tace “read note daya miki mana bari na karanta miki” tai murmushi tace “yarubuta my first gift with love to Mrs Lee Kulu Yar Sanda” dan tsaki Hawwa taja tace “dan rainin wayau” Ni’ima tace “he’s so romantic gurl common ina kukaje”? “Hawwa!” Ammi ta kwalamata kira dayasa Ni’ima ta tashi dasauri tace “bari natafi har yanzu Ammi fushi take dani gobe zanzo maybe by then yakawo miki wayan sai mu kirashi”gyadamata kai Hawwa tayi ahankali tace “take care” Ni’ima tace “I love you Best” baki Hawwa tabude zatace love you too kaman yanda sukeyi da saita kasa furtawa murmushi tamata ahankali mai taushi tace “thank you agaida Mama” juyawa Ni’ima tayi tayi zaure tana tafiya ahankali hoping Hawwa zata kirata ko agogon nan ne tabata amman taji shiru tace shikenan Hawwa ta chanza ba haka Hawwa takeba da ba, ko waya Hawa tasaya zata iya sadaukar mata amman yau ko kudin ma datace batada su Hawwa bata bataba, ga gifts tagani but Hawwa couldn’t give her a thing. Komi Hawwa ta kwasa ta shiga daki da sallama Ammi ta kalli Ramla tace “fita zanyi magana da Yayarki” fita Ramla tayi ganin yanda ran Ammi yabaci tana fita Hawwa tayi wajen Ammi dasauri tace “Ammi dan Allah kiyakuri yazanyi I have to talk to her amman naji maganan ki bazan maida ita kawata kaman d’a ba!” Kabar da hannunta Ammi tayi daga jikinta cikin tsananin fushi tace “you are very very very stupid Hawwa!”Dasauri Hawwa ta kalli Ammi dan bata taba zaginta ba, rai abace Ammi tanuna kanta tace “is something wrong with your brain? I expected you kice kinji kin yafe let’s end things kaman yanda ita tai initiating at first ki sallameta but kin tsaya kina hugging Ni’ima are you mad?” Baki Hawwa tabude tace “Ammi wlh bah……” “yimin shiru!” Ammi tafadi tana mata ihu, Hawwa tayi shiru tasauke kanta kasa Ammi tace “imagine kun fita keda mijinki yabaki gifts wannan kawar kike nunamawa har tana tayaki karanta note din da mijinki yarubata miki, you are telling her zaki ma Oganki magana kan licence dinta, zaki tayata kiran Baban Yaseer what is your business with Ni’ima and her affairs sai Ni’ima ta kasheki zakisan ta tsaneki ba kawar arziki bace?” Ammi tai ihu she don’t care at this point uban kowa yaji Baba yashigo dakin yace “da kyau Zainabu wanke miki ita tunda kunnen kashi gareta” Ammi tace “Uwarki ce Ni’ima ko ubanki da bazaki iya hakura da ita ba can’t you leave with out her? Wlh kika kira Baban Yaseer kokikai magana kan licence dinta sainayi mummunan saba miki, Hawwa kika kara jawo Ni’ima jikinki wlh saina zame hannuna a lamarunku tunda ke kinsaka differentiating good people from bad, you’re a criminologist but kin kasa karantan Ni’ima kisan criminal ce ita all she’s doing dake is friends with benefit bata taba sonki ba, yau tazo wajenki sabida tasan u might be able to get her licence back for her, tasan mijinta na sonki kina karansa kika cemai yadawo da Ita zai dawo da ita, this gurl has been benefiting from you right from day one, Ni’ima tafi kowa cin albashinki saitaci tarage sauran mu yan uwanki kike rabamana” Ammi bambami takema Hawwa bana wasaba, tace “yanda kike kashema yaranta kudi kanninki da yaran kanninki basu samu haka daga jikinki suci, duka abinda kika mata arayuwa bai hana rana daya ta kwance miki zani a kasuwa ba ta zagi ubanki ta zagi uwarki ta goranta miki yanzu shine still kike neman goyata abaya kiyi Allah baki sa’a nina tafi zaria nafasa kwana gidan nan, Ramla zoki hada kayanmu mutafi” Dasauri Hawwa tarike kafanta tana girgiza kai tace “Ammi dan Allah kiyakuri” Baba shima yace “Zainab yakuri yamma tayi bani barinki kishiga hanya yanzu” kaman Ammi zatai kuka tace “Malam Hawwa na batamin rai, tana bakantamin rai, haba haba dan Allah gamai sonta ta tsaya tana gayamana mashayi ne menene menene, ga mara sonta takasa ganewa binta take ido rufe kaman makauniya,ana nuna mata gaskiya tana kulle idanu ina dalili kasheni takeso tayi da bacin rai da takaici nagayamaka bazan kwana ba Malam” Baba shima cikin masifa yace “shikenan kin batama mahaifiyar ki wacce ita kadaice bata fushi dake aduniya rai, matarnan ni da ita bama hammata iska muke akanki sabida yanda bataso ina fada akanki ina damunki, jibi yanda kika bakanta mata rai yau Hawwa kinji dadi ko”? Tashi Hawwa tayi sai kawai ta rungume Ammi tafashe da kuka tace “Ammi dan Allah kiyakuri trust me I don’t consider Ni’ima my friend anymore and namiki alkawari bazan kara bari tasan sirri na ba kawai tabani tausayi ne somehow I feel responsible for her situation and condition da Baban Yaseer baiyi all abubuwan nan ba da yanzu suna tare abinsu but bazan karaba kiyakuri Ammi na forgive me dan Allah” shiru Ammi tayi saikuma ahankali tace “naji nahakura ya isa, kawai abin namin zafi arai ne yanda kike yunkurin dawo da makashinki rayuwanka” Baba yace “Allah ya kyauta ai ta kuskura tai haka saitaga bacin raina” ahankali Hawwa tace “bazanyiba Baba” wucewa Baba yayi yafita Hawwa takai Ammi gado ta zauna sai kawai ta kara rungume Ammi, ahankali Ammi tanuna mata wasu shopping bags tace “kinga abinda Ramla tayi taga opportunity” dan murmushi tayi kadan tace “yarinya ce Ammi” ahankali Ammi tace “ina kukaje?” “Wani shagon dinki aka aunani hmm” ta tabe baki Ammi tai murmushi tace “muga abubuwan”. [10/6, 10:39 AM] +234 706 565 5343: EPISODE 5️⃣1️⃣ She wants to be Hawwarh’s best friend, wannan abubuwan da ada zatai sharing da Ni’ima gwara tayi da ita, tabata labaran hakan zaisa ta manta da Ni’ima, Ammi ta karba tana budewa tarike baki tace “au dan gidansu yartawa yake cewa Yar Sanda Kulu lallai Ibrahim yacika sarkin tsokana” Ammi tabude kwalin agogon taciro tana kama hannun Hawwa ta dauramata tace “masha Allah cip cip idan gobe yazo saikisa yaganki dashi yaji dadi haka akeyi ma miji” Hawwa tadan turo baki tana tauna baki batadai magana ba gudun karta batawa Ammi rai Ammi tasamata bracelet din shima yamata kyau sannan ta bude turarukan ta feffesa mata itama Ammi ta fesa anata jikin tace “uhm ni Maman Amarya nima nayi kamshi” dan murmushi kadan tayi Ammi tace “kai gaskiya mijinki ya san kan turare Hawwa kinji kamshi” dasauri tace “Ammi nabaki ki daukesu ni dama inada turare na” dakuwa Ammi tamata tace “kwal ubaki Hawwa mijin naki yamiki kyauta zakimin, kaji yarinya inga kin bama wani saikin sani” turo baki tayi ta tashi kawai tana rage kayan jikinta Aminu yayi sallama yashigo wani waya daban yakawoma Hawwa yace “Ya Ibrahim yace nakawo miki” wayan takalla Iphone ne bamatasan wanne ba ganin Ammi na kallonta ta wutsiyan ido yasa tasa hannu ta karba tace “to” ta ijiye tawuce bayi. Around 10 duk sun kwanta ita Hawwa sabida zatai azumi gobe Ammi kuma sabida zatai tafiya gobe, sabon wayan dataki bi takanshi tuntuni ne yahau ringing ita batamasan sim dinta ne ciki ko wani dabanba hakanan dai taji bazata dauka ba, wayan na karewa yashiga ringing again Ammi tace “wai ba ke ake kira ba Hawwa nafasan ba bacci kikeba” tashi tayi ta sauka daga gadon tasa hannu tadauki wayan akan mirror tadawo gadon ta kwanta sannan ta danna wayan takai kunnenta sabida Ammi yasa ta kwantar da murya sosai hakan yasa muryanta yayi wani irin dadi ahankali tace “hello” lumshe idanu Khaleel yayi yana gyara kwanci afalo ashagwabe yace “I’m hungry Kulu” wani iri Hawwa taji yanda yayi magana hakan yasa tayi shiru, Khaleel ahankali tace “I don’t feel like eating abinda chef namu suka dafa, nazo kimin girki Kulu?” Runtse idanu Hawwa tayi tace “nace banson sunan nan” ahankali yace “but Hawwah is Hawwa Kulu” Shiru Hawwa tayi the way yake kiran Hawwa dadi, sabida Ammi tadaure tace “bacci zanyi zan tashi nayi azumi anjima good night” zata cire wayan daga kunnenta yace “but it’s not Ramadan, azumin me kikeyi ramuwa?” Shiru tayi ta lumshe idanu kaman bazata amsashi ba tace “nafila ina azumi Monday and Thursdays” cikin yar karaman murya yace “nima zanyi” yayi shiru jin batace komiba Khaleel yace “sainai addu’a Allah karya baki ikon bata auren mu, I want to live my life with you” yafadi ahankali baimasan mesa yake fadin hakaba but kawai yanaji ajikinshi bazai iya rabuwa da ita ba dan juyawa Hawwa tayi ganin Ammi tayi bacci ga ijiyan zuciyanta tanaji hakama Ramla yasa ahankali tace “you’re a liar! Kaida ke wulakanta mata bakasan darajansu ba, imagine locking your Baby Mama in jail, Allah bantabaji I hate someone kaman the way na tsaneka ba” shiru Khaleel yayi sai kuma chan yace “do you love my gift?” Cikeda tsana tace “I will never love anything that comes from you” shiru yayi baice komiba Hawwa kawai tazare wayan daga kunnenta daidai yasake kira kaman bazata daukaba tadauka kafin yayi magana tace “how could you send that video to Nursing Council don’t even deny it nasan aikinka ne, why would you do that to my friend?” Hamma taji yayi yace “zan fita I know you don’t have friends so bansan wat you are saying ba bye” Hawwa tace “aikin kenan party giya da mata” murmushi yayi yace “gashi na aureki” zatai magana ya katse wayan jitayi ranta yana kuna yana susa tasan yanzu club zaije maybe Allah kadai yasan time dazai dawo shiru tayi sai chan ta tuna yanda yamata kiss a kumatu a mota dasuri takai hannu tashiga share kumatunta kaman yasamata dafi ahaka tai bacci. Washegari around 8 suka fito dudda tanajin bakin cikin shiga motan nan haka ta shiga Ammi tafara kaiwa park sannan tawuce office. Tundaga gate ake mata yajiki ana mata Allah kyauta tana zuwa direct office na DIG tayi tai knocking yabata izinin shigowa yana ganinta yadakatar da rubutun dayake yace “Hawwa are you sure you’re strong enough kidawo aiki?” Murmushi tamai tace “yes Sir thank you” anatse yace “welcome back” gyadamai kai tayi ganin ta tsaya bata wuce ba yasa yace “akwai wani abu ne?” Gyadamai kai Hawwa tayi cikeda damuwa, seat dake gabanshi ya nuna mata hakan yasa ta zauna akan kujeran ya ijiye pen na hannunshi yace “I’m listening Miss Hawwa” gyadamai kai tayi anatse tace “Sir I have a very serious problem I need your help” gyara zama DIG yayi dan yana bama Hawwa respect da girma dan ijiyan zuciya ta sauke tace “Sir I’ve never been to Senate President house banda time din nan damukaje aiki, I know nothing about them or household nasu” with so much anticipation DIG yace “what’s with Excellency Hawwa?” Ijiyan zuciya ta sauke cikin raunin murya sosai tace “Sir ranan danai accident ina hospital Babana yabasu aurena, sai bayan mun dawo gida anyi discharging dina ake sanardani wai wannan yaron nasa Khaleel aka auramin” tayi maganan hawaye mai zafi na sauko mata DIG kanshi was in shock yazaro idanu yana kallon Hawwa yace “you mean Khaleel Baban Noor”? Gyadama DIG kai tayi bakinta na rawa tace “I have no idea me suka gayama Babana, banso Khaleel yake yakarani acikin sahun matansa sabida yayi using dina and dump me bayan 1 or two weeks” Ko kadan DIG baiji dadin news dinba but still cikeda damuwa yace “Hawwa akanme mahaifinki zai bada auren ki batare dayayi bincike ba? I’m not saying that because maybe zasu miki mugunta or something no su basa wannan, kawai dansu baisan menene aure ba, baisan darajan auren ba, mata are like papers zai iya bude this page ya yaga and open another page, so why will your father get your married to such kind of man”? Bayan hannu Hawwa tasa tagoge idanunta tace “sabida he’s tired of me, yagaji da yanda nake zaman mai agida ba miji” DIG ko kadan baiji dadi ba yasakeyin shiru sai chan yace “to wani help kike magana zan miki”? Share fuskanta tayi tass kaman batai kuka ba takalleshi tace “I want you to come with me Sir muje ka gayama Babana the type of Man Khaleel is cus wai on 23RD this month za’ayi biki zan tare, I don’t want this marriage I don’t want to be victim of circumstance na gayama Babana all I know yaki yarda I’m sure ka tayani gayamai zai yarda”. [10/6, 10:39 AM] +234 706 565 5343: EPISODE 5️⃣2️⃣ Kallonta DIG ya tsaya yana yi kaman mai lissafi na kusan 2min sai chan ya sauke ijiyan zuciya yace “Hawwa listen ki fahimceni keba yarinya bace I will be very raw in whatever I will tell you now” yadan sauke ijiyan zuciya yace “I’m a father inada yara mata babu wanda ya isa yazo yace zai aure yarana nabashi batare danayi bincike ba, for mutanen nan suzo mahaifinki yadauke ki sharp sharp batare daya damu dako kinaso ko bakiso, ko kinsan guy din ko baki sansa ba yabada ke only mean one thing” yadanyi shiru yana kallon Hawwa yace “just like rest of the victims parents kema maybe mahaifinki just did it for money ne so kina gani koda zanzo nace gashi gashi mahaifinki zai yarda akashe auren?” Hawwa tai shiru yace “saikuma second abu, Hawwa you’ve been in this job kinsan yanda aikin gwamnati yake, Baban yaron nan sune Nigeria gabaki daya do you want me to be on the bad side of such kind of people?? Naje nace kaza kaza ko baban ki baice ni ba ne las las zasu gano nine kinsan abubuwan da hakan can cost me?” Yasake shiru yace “banda haka this is personal matter not work related, maganan aure ake ni as Oganki ko Boss dinki baikamata na shiga ba sai inzo naji kunya nan gaba cus of What If dayawa dana hararo in the case, what if ke bai sakeki like the rest of the matan ba? What if ya zauna dake har abada? Hawwa you have power what if you somehow influence him ya gyara all those hali and changed? Idan ya chanza is a good thing since he’s not a murderer ko wani kidnapper” Ahankali DIG yace “just think it through but I don’t think is proper for me to interfere Hawwa, kiyakuri but I don’t think hurumina ne tunda har Babanki ne yabada ke da kanshi just pray and seek Allah guidance Allah sadaki da alkhairinsa” hawaye Hawwa taji ya zubomata sharrrr tai shiru a office din anatse DIG yace “so sorry Hawwa” tadade ahaka sannan ta share fuskanta tamike tace “is it okay nai resuming gobe Sir I have to be somewhere”? Gyadamata kai yayi yace “sure take your time” wucewa tayi tafita yabita da kallo tawuce tashiga motanta ta tada Maman Noor kawai tafado mata arai, she’s her only second hope. Sanin tana prison hakan yasa tawuce prison na mata, parking tayi tana zuwa ta nuna ID card nata tawuce office na prison warden din ta zauna bayan sun gaisa da Matar Mrs Adebayo tace “wakikeson gani yau Miss Hawwa”? Anatse Hawwa tace “Hadiza Muntari wacce was convicted sabida kidnapping yarta datayi that senate president case ish” dasauri Mrs Adebayo tace “ohh Hady we call her Hady anan, ai jiya an fitar da ita, wasu yan sanda sukazo da clearance from court they withdrew the case against her wlh she’s so lucky” sosai Hawwa ke kallon Mrs Adebayo Khaleel ne ya yafemata sabida jiya ta gayamai she will find evidence against him? Mrs Adebayo tace “why are you looking for her”? Murmushi kadan Hawwa tayi mai ciwo tace “kinsan nine nai investigating case din but well that aside nace ko kunada home address nata yar wani gari ce kinsani”? Girgiza mata kai tayi tace “no gaskiya yar Bidda ce but bamu da address nata” Shiru Hawwa tayi saikuma chan tamike tabata hannu suka gaisa tace “thank you very much” tawuce tafita. Tunda tafito tana tafiya zuwa parking space ta hango Khaleel tsaye jikin motarta tsaye yana sanye da dogon wando da shirt dabai saka boturan sama ba, faduwa gabanta yayi akwai tracker a motarshi ne datake ja yanzu? How did he know tana nan? Daurewa tayi ta karasa ko kallo bai isheta ba tazo zata wuceshi tabude motan ya fizgota tadawo baya kaman paper azuciye Hawwa ta buge hannunshi tace “don’t touch me again! Stop touching me!” dan zaro manyan fararen idanunsa Khaleel yayi yace “someone is in a bad mood today wow!” Yadanyi dariya yana kallon yanda tahade fuska tana kallonshi yace “smile it’s Sunna!” Hararanshi tayi jin abinda yace tace “so kasan sunna” tashiga fizge hannunta yaki saki sai kawai yabude bayan motanta dan tariga tai unlocking car din da key hannunta tun dazu datazo wajen, yaturata cikin motan yashigo shima da sauri ta matsa baya tamai ihu. “Wai mehaka? Leave me alone!” Dan cute smile yamata yace “sabida kinga matar nan an saketa is that why you’re in this bad mood?” Ja idanun Hawwa sukayi takalleshi azuciye tace “even if it means me bringing down the whole world searching duk lungu da sako I will do it! I will get Evidence and I will show Baba and my entire family the kind of person you’re! Khaleel just know this and keep it at the back of your mind bazan taba zaman aure dakai ba, you’re a worthless boy da baisan darajan mata ba! You don’t value mata! You treat us like trash! And I refuse to be one of your victim”Khaleel na kallonta yadan rage murya yace “konama wasu kenamawa? Why do you hate me?” Ihu Hawwa tamai tanaji kaman ta shakesa tace “I hate you sabida you’re a piece of thrash! I hate you sabida you’re a f*ck boy! I hate you sabida you’re a playboy! I hate you sabida you think life is just about women, money and parties! Kace nikamawa dazan tsaneka?” Tadanyi shiru kadan takalleshi da masifa eyes nata tace “kasan abinda ake cema ciwon y’a mace na y’a mace ce? I hate you sabida abinda kama all those women daka wulakantar” dan tabe baki yayi yace “I don’t want them why should I keep them?” Hawwa afusace tace “you don’t want them why did you marry them and ruined their life eh Pop boy”?. [10/6, 10:39 AM] +234 706 565 5343: EPISODE 5️⃣3️⃣ Dan shiru Khaleel yayi yana kallonta ganin yanda zuciyanta ke tafarfasa, she’s really angry today, and as far as he’s concern he didn’t ruin any girls life rather he makes their life even better and colorful, all of them and family nasu are living large yanzu, lumshe idanu yayi yabudesu kadan ya kalleta murya chan kasa yace “I can’t stay 2days without having s*x!” Wani irin yammm kunnen Hawwa yayi jin abinda yafadi tadan dauke kai daga kallonshi da sauri, murya chan kasa yace “I started getting married at 24yrs, call me anything ni ba mazinaci bane Mommy na auramin su ne nayi s*x” runtse idanu Hawwa tayi da kyar tabudesu zuciyanta na radadi yanda yake magana akan mata tace “sannu Moms boy! Mata sun dawo maka toys for your selfish satisfaction eh dan gata”? Kallonta Khaleel yayi asanyaye Hawwa taji kaman zata kama da wuta ganin yanda hankalinshi kwance tace “okay nima so kake na shiga cikinsu tell me I will be your 10th wife ko 20th?” Anatse kai tsaye kuma yace “14th wife actually!” Wani zuciyane ya debi Hawwa batasan sanda tayo kanshi takama gaban riganshi ba fearlessly ta jijjigashi ranta na kuna tace “how dare you marry me Khaleel? Sabida kaga nakai 29yrs banyi aure ba is that why you took advantage of desperate state na Baba na and use the perfect timing ka aure ne eh talk?” Tayi maganan Hawaye na cika idanunta sosai tana kallon fuskanshi ta rike gaban shirt nasa gam gam, Khaleel yayi shiru yaki magana ganin ranta abace yake yau sosai cikeda bakin ciki ganin yaki magana Hawwa tace “how dare you take away the only evidence danake sa ran zan samu na nunama Baba wayekai eh? Khaleel I don’t deserve you, after good 29yrs banyi aure ba clocking 30 I’ve been so patient cus nasan Allah will reward me for imanin danayi, why will I end up with the worst person dana sani aduniya you!? I’m too good to be your wife, you are a bad bad badddd person Khaleel I hate that kai Baba ya auramin!” Tai maganan hawaye na saukowa daga idanunta tana kallon cikin kwayan idanunsa kaman yanda yake kallonta shima, all this while batai kuka ba sabida tanasa ran she will have something to show Baba but yau da Khaleel yayi outsmarting nata sai taji duniya yamata zafi, duka takaimai a robust chest dinshi hawaye na dauka daga idanunta tace “I hate that kai Baba ya auramin! I hate you Khaleel I hate hate hate you na tsaneka! Na tsaneka” tafashe da kuka tana kaimai duka sosai akirjinshi duk yana kallonta asanyaye, cikin kuka tace “I remembered the day daka fadamin one day sainai kuka ina begging naka for mercy agaban that super market” cikin kuka har shesheka take hawaye har gemunta tace “you won! You won! You won Khaleel, I’m sorry for everything Ibrahim! I’m sorry for being rude, for insulting you calling you jobless, I’m sorry for everything dan Allah kasakeni! Please divorce me dan Allah” tashiga kuka sosai bana wasaba, bata taba sanin zata iyama Khaleel kuka hakaba, ahankali Khaleel ya lumshe idanunshi da hannu daya ya fizgota yasata ajikinshi “leave me leave me” Hawwa tai ihu amman saida yasata ya kankameta sosai tun tana hargowa hartai shiru ajikinshi tana kuka ahankali. Lumshe idanu Khaleel yayi yana shakan cool kamshin datakeyi dayamai dadi sosai tana kuka yakai bakinshi saitin kunnenta yana matseta ajikinshi ta yanda bazata iya fitaba murya chan kasa yace “I’m glad kinyi admitting defeat Kulu Khaleel never loose a fight! Mace bazata taba winning dina ba!” Zatai motsi yariketa gam ahankali yace “I will never divorce you Kulu! This Khaleel you hate so much saikinyi rayuwa dashi har abada!” Yadanyi dariya kadan mai sound yace “maybe da baki tsaneni ba danai letting naki go” awani irin hankali yace “and I will sex you just like yanda nakeyi da all the rest of those girl creatures, I will add you to the collection of women I slept with!” Yanda Hawwa ke fizge fizge kaman zata tashi amman yahanata fita daga jikinshi, yakara kai bakinshi wajen kunnenta yace “kinata neman evidence akaina bayan nine keda evidence akanki” yayi wani makirin murmushi yace “imagine Baba yaga video or pictures of when you were trying to rape me kina shamin baki, grabbing my shirt just like yanda kikayi dazun nan, trying to reap off my shirt and strip me naked, how will Baba feel?” Fizgo kanta Hawwa tayi daga jikinshi ta sauka gefe takalleshi da jajayen idanunshi tace “wat are you talking about? Ko zanyi raping maza aduniya trust me i will never go for national cake irinka da karabama all matan garin nan jikinka!” Shiru Khaleel yayi yana kallonta babu macen data taba gwada kalan zagin da Hawwa kemai, she just called him national cake, dan ijiyan zuciya ya sauke, wayanta dake inda take zaune yanuna mata yace “check your phone?” Dasauri Hawwa ta dauki wayan tabude, tana dubawa taga yatura mata hoto ta iMessage guda daya inda take saman kanshi bakinta akan nashi tarikemai gaban riga duka jikinsu ajike hannunta yahau rawa takalli Khaleel da sauri cus she’s confuse, kanshi yadan sosa irin na iskancin nan yace “I have the video inhar u finally took off the shirt kina shamin this” yanuna mata nipples dinshi cikeda iskanci, yadan kalli saman motan kaman mai tunani yadaura yatsa abaki saikuma yacire yakalleta yace “I will just start crying to Baba ince yarshi beat me up ta turani cikin ruwa tafito dani kawai tahau kissing baki na and kikayi threatening dina kan cewa dole saina aureki, nazo nagayama Baba, Baba will easily believe me daman that crazy woman tace zaki iyama maza fyade so I’m your first victim” yakashe mata ido daya a iskance Hawwa na kallonshi hawaye na cika idanunta, Comfortably Khaleel yace “idan bakija bakin nan that talks like parrots kinyi shiru anyi bikinmu an kawomin ke gidana ba I will expose this” yanuna mata wayanta yace “family naki will lose all respect for you and zama dani dole, anyhow u look at it I’m still the winner, ko kinaso ko bakiso saikin zauna dani, don’t forget you started this war with me Kulu!” Glass nashi ya warware ya sanya a idanu sannan ya kalleta yace “see you Kululuwa Yar Sanda bye” yabude kofa yafice abinshi yawuce nashi motar aka budemai brabus dinshi yazauna aka ja motan harsaida Hawwa ta daina ganinshi tafashe da kuka sosai tana kallon hoton tana mamaki what happens to her? How come is this picture photo shop ko sun bata wani abu ranan ne tunda yan kwaya ne how did she kiss this man cus batasan sanda akaiba, takai 20min tana kuka amota sannan ta tada motan tabar wajen. ** Ijiyan zuciya Momy tasauke cikeda damuwa tana kallon Salman daya gama koramata bayani acikin office dinta hannu tasa ta zare glasses dake kan idanunta tashafa goshinta cikeda damuwa tace “why that police girl in all matan dake duniyan nan dan Allah? Ko yar india Khaleely yake bukata zan iya auromai why that girl? Akanme yake chasing nata up and down tell me the truth Salman sonta yakeyine?” Cikeda girmamawa yace “I can’t say Hajiya gaskiya, but one thing is bantaba ganin Yallabai na bin mutum up and down kaman yanda yakebin yarinyar ba shi kanshi ba lallai yasani ba but he’s giving her all of his attention his time and komi Ma’am” table Mom tabuga tace “that’s wat I don’t want, yarinyar will take my son for granted wlh, zata wahalar min dashi Khaleely baitaba bibiyan any girl aduniyan nan ba saidai su suyita bibiyansa what is so special about tsohuwan yarinyar nan da he’s all over her eh? Hmm, u can go Salman just keep me posted whenever he sees her and wat they discuss about” gyadamata kai yayi yace yes Ma yawuce yafita. Tashi tayi ta tsaya jikin window ta hango Khaleel din na buga ball da Noor he looks so happy haka Noor ma Mom ta sauke ijiyan zuciya, bude kofan office din nata Mom tayi tashiga another elevator dake wajen tasauka kasa tana tafiya zuwa garden da Khaleel ke buga kwallo Noor dake sanye da jersey na Liverpool looking so cute tace “Granny join us” murmushi Mommy tamata tace “continue playing Princess dina” takalli Khaleel dake wasa da kwallo abinsa kaman bai ganta ba tace “why do you keep chasing that Police girl Khaleely?” Batare daya dagokai ya kalli Mom ba yana bugama Noor kwallo yace “what is your business with my affairs Momy”? Dan shiru Mom tayi taji zafin amsan daya bata inda sabo sun saba haka yake musu magana agantale, ahankali tace “common My Leely I didn’t train you to be going after kowace kalan mace aduniya! You have everything na rayuwa babu wacce kakeso dabazaka iya samuba” daidai lokacin yabuga kwallo araga shida Noor sukahau suna jumping suna ihu yadagata yana ihu suna dariya sannan yasauke ta yace “go to your Nanny tamiki wanka” dasauri Noor tawuce tana gudu shikuma yadauki kwallon cikeda iskanci ya wurgama Mom tai baya baya kaman zata fadi sannan tarike ball din da kyar tana haki tace “Khaleely banson iskanci fa, karyewa kakeso nayi?” Khaleel ya kwashe da dariya sannan yataho inda take yabata sidehug yana daura hannunshi akafadanta cikin sangarci yace “Mom tsoro kike zan auro miki yar sanda?” Hade fuska tayi hakan yasa ya kwashe da dariya again Mom ta tsaya tana kallonshi he’s so happy this days, Khaleel yace “Mom do you think she will stop me from living my life? And enjoying myself?” Cikeda damuwa Mom tace “eh mana Khaleely girls like her sunfi karfinka” dariya yayi yace “Mommy I’m man enough to control kowace kalan mace na aura your Son is not a boy” yasaketa yawuce saikuma yadawo ashagwabe yace “Moma we will be having wedding on 23rd get ready invite all your friends, I want my side furnitures change, sannan agayara my main flat” yanuna wani arnen flat dake dayan barayin gidan dasauri Mommy tace “no Khaleel you will never leave my sight gaskiya side dinka dake cikin flat dina zaka dinga zama not bangaren chan kaji ba” wucewa yayi abinsa batare daya kulata ba yatafi sama gym dinshi yashiga yashiga yin exercise kafin daga bisani yafada shower yayi wanka yafito Sam haryazo suka tafi party abinsu. [10/6, 10:39 AM] +234 706 565 5343: EPISODE 5️⃣4️⃣ Ranan gabaki daya Hawwa jitayi batajin dadin komi, har Ramla saida taga Hawwa was not in good mood sabida yanda tai shiru batama iya magana da kyau, sai lissafi take how zata fita daga this mess? Idan yanuna video ko pictures yacema Baba tayi kokarin mai fyade duk zasu yarda ta ina kunya zai barta ta kallesu dagashi har Ammi that means everything Ni’ima said is true about her. Washe gari tsaf ta shirya ta tafi aiki around 12 DIG yakirata tashigo office nashi murmushi yamata yace “okay Ogana gabaki daya yakirani yace nabaki leave sabida kiyi planning wedding naki da kyau an baki 60 days” zaro idanu Hawwa tayi tace “Innalillahi 60 days that’s 2month, mezanyi da all this time Sir”? Dan murmushi DIG yamata yace “Hawwa have you seen abinda nafada miki jiya? Imagine danaje wajen Babanki to, wannan da Ogana ne yakira yace abaki 2months wedding leave abinda 3weeks ake bayarwa but naki is different, so zaki iya tafiya, we will see you on the wedding day in sha Allah idan kinyi inviting namu, Hawwa May Allah bless your home, Allah miki albarka, nasanki da ibada da yawan azumi Allah shine maganin komi so call on to him shine yasan wats best for you” kuka taji yana zuwan mata amman tahadiye ta gyadamai kai ta tashi ahankali tafito tana tafiya zuwa office nata wani officer yace “Miss Hawwa kinada bakuwa bamu barta tashigo nan ba tana chan” yamata pointing waiting room nasu, da mamaki tadinga tunanin waye ko wacece zatazo wajenta, dudda Ammi na hanya dan yau zata dawo amman ai baici ta iso ba tace mata by 11 zatabar gida, why is she even thinking of Ammi? Ammi bazata taba zuwa wajen aikinta ba, hanyar waiting tayi ganin Ni’ima taci gayu cikin atampa mai kyau ta yafa dan gyale ta rike handbag a hannunta yasa ta tsaya turus Ni’ima tamata murmushi kawai ta taso da gudu tazo batai wata wata ba ta rungumeta tace “Best suprise” chak Hawwa ta tsaya without hugging her back harsaida Ni’ima tadago ta kalleta tace “are you not happy to see me?” Dan girgizamata kai Hawwa tayi tace “no is not like that” dasauri Niima tace “muje office naki anata kallonmu anan” kawai takama hannun Hawwa, ahankali Hawwa tabita har zuwa office nata suka shiga idanunta ne suka sauka akan iPhone 15 pro max na Hawwa dake kan table last she check Hawwa was using Samsung S10 harya chanza mata wayane? Lallai gayen nan, abu taji ya tsaya mata arai dasauri tasaki hannun Hawwa tai wajen wayan tadauka tace “wow kin chanza waya Hawwa? Kin koma iPhone? Ni fa banson iPhone ance basu rike charge duk application saika saya? Baka iya downloading movies anyhow, komi kudi, Ke kika siya ko mijinki ya saya miki”? Karasowa Hawwa tayi ciki tazauna ahankali tace “shi ne” wani irin murmushi Ni’ima tana danne bakin ciki da zafi datakeji aranta tayi tace “awwwn lovebirds, ohh my my, Hawwa I’m happy for you Allah yaga how patient you are yabaki mai sonki, wai yaushe kuka hadu ne baki taba bani labarinsa ba, eh yaushe kuka hadu?” Baki Hawwa tabude zatai magana akai knocking kofan da sauri dukansu suka kalli kofan Abraham ne ganin Ni’ima yasa ya tsaya yace “can I see you Miss Hawwa”? Gyadamai kai tayi tace “sure” ta mike suka fice tarufe kofan dawani irin sauri Ni’ima ta danna screen din wayan ganin babu password yasa tashiga cikin wayan dasauri tace “calls” call log tashiga d only number datai magana dashi for long batai saving ba saina Ammi datai saving da Ammi hakan yasa tashiga kwashe number da she’s sure Khaleel ne dan ya kikkirata bata dagawa daidai tana gama kwasa tanaji ana taba kofan da sauri tafita tarufe wayan ta ijiye kan table Hawwa ta shigo rike da Maltina ta ijiye gaban Niima, Ni’ima tace “thank you Best” Hawwa ta zauna Ni’ima tace “gist me Best ya shirye shirye? Kayan daki kayan kitchen? Na kaiki wajen wanda yamin na dakina?” Ahankali Hawwa tace “Baba da Ammi are in charge of everything bansan mesuke ba” gyadamata kai Ni’ima tayi saikuma tace “wai har yanzu kin rikeni azuciye ne? Best I’m really sorry wlh ina sonki you mean the world word to me kinji” dan lumshe idanu Hawwa tayi saita gyadamata kai tareda bude idon, Ni’ima tace “anko fa? Nafitar miki da anko?” Shiru Hawwa tayi saikuma ta gyada mata kai, murmushi Ni’ima tayi tace “thank you, can you call Baban Yaseer for me yanzu da wayan naki”? Shiru Hawwa tayi all maganganun Ammi nadawo mata ahankali tace “Ni’ima banso nakara shiga lamarinki da Baban Yaseer I promise kaina that, for licence naki nayi magana za’a samu nasara in sha Allah” murmushin karfin hali Ni’ima tayi tana danne abinda takeji azuciyanta tace “shikenan hakan ma I’m grateful after kalan abinda namiki not everyone will even help me that much, kinada zuciya mai kyau Hawwa, thank you” gyadamata kai Hawwa tayi, daidai nan wayan Hawwa yahau ringing Ni’ima ta saci kallon screen din ganin number data kwashe ne kaman Hawwa bazata dauka ba, but ganin Ni’ima and tanaso tanunama Ni’ima she’s cool with Khaleel kodan tacire tunanin Baban Yaseer da ita aranta yasa gently tadauka takai kunnenta, murya chan kasa Khaleel yace “I sent a delivery guy what’s your office number”? Shiru tayi chan tace “baza’abarshi ya shigoba” dan murmushi yayi yace “no one can stop my delivery, office number Kulu” murya chan kasa tace “0040” katse wayan yayi almost 1min saiga knocking anatse Hawwa tace “come in” bude kofan akayi wani delivery guy ne rike da flowers na red roses da akai wrapping katon gaske, saikuma platter na yan gayu na different intercontinental dishes da note ajikin both of them delivery guy din yace “I’m looking for Mrs Hawwa Alhassan Ibrahim Khaleel” Ni’ima jitayi yawun bakinta yayi daci da kyar tahadiye, ahankali Hawwa ta mike ta nunamai table din zuwa yayi yafara mika mata flowers din dake kamshi sosai like Khaleel plus kamshin roses again, office din yacika da kamshi, karba tayi ta ijiye sannan yabata platter na abincin shima ta ijiye yabata note nashi tai signing sannan ya tafi, kafin Hawwa ta zauna har Ni’ima tasa hannu tadauki card dayayi note ajiki tace “love bird bari muga meya rubuta miki” dasauri kafin Hawwa tace wani abu, tace “_I know you haven’t had breakfast banson matana looking skinny you are too light for my liking, eat and get chubby, cheers to starting your leave today! Sowie about yesterday with love Mijin Kulu❤️_” Murmushin dole Ni’ima tayi ta ijiye card din, taja platter box na abincin tana budewa tace “eat mana” wow tafadi ahankali lafiyayen abinci ne aciki dat are very hot, mash potatoes da chicken wings, samosas, Pasta sai Mandi rice, ga salad ga fruits juice very cold ga sweet da cingum na mentos, kallon abincin itama Hawwa take, deep down she feels happy but then she don’t wanna feel d happiness ahankali tace “ke kici idan zakici” dasauri Niima ta girgiza kai tace “a’a inacin abinci nafito” gyadamata kai Hawwa tayi saita rufe platter ta matsar gefe idanunta suka sake saika akan rose din kawai ta tsaresu da idanu Niima duk na kallonta, aranta tace “munafukar mugun son mijinta take amman tana bobboyewa, hala ma sun riga sun sadu” wayan Hawwa ya shiga ringing dasauri ta waigo ganin Khaleel ne yasa ahankali tadauki wayan takai kunne murya chan kasa Khaleel yace “have you eaten? Is the food good? Kona chanza mana Chef? Shizai dinga mana girki bayan auren mu, abincin yayi”? Shiru Hawwa tayi murya ciki ciki tace “mesa baka dafa da kanka ba”? Dan zaro idanu Khaleel yayi yace “Momy bata barina in kitchen I don’t know me akayi a kitchen” murya chan kasa Hawwa tace “uhnn Moms boy” murmushi kadan Khaleel yayi yace “do you like the rose?” Kin magana Hawwa tayi, ahankali Khaleel yace “but I said sowie about yesterday” murya chan kasa Hawwa tace “sowie is not sorry” dan dariya kadan Khaleel yayi ahankali yace “wa akace tana tareda ke a office?” [10/6, 10:39 AM] +234 706 565 5343: EPISODE 5️⃣5️⃣ Faduwa gabanta yayi jin tambayan daya mata, hakanan sai takasa magana, “answer me” yafadi da kakkausan murya still kin magana tayi sai kawai ta zare wayan daga kunnenta takatse ta ijiye takalli Ni’ima ahankali tace “zan tafi gida natashi” tashi Ni’ima tayi tace “toh nima bari natafi, bari natayaki daukan rose din saike ki dauki platter” wani iri Hawwa taji amman saita daure ta mike tashiga hada abubuwanta tadauki car key suka fito tare ita tana rikeda platter Ni’ima na rike da rose din har zuwa inda motar Hawwa yake, Ni’ima sai kallon motar take tanaji kaman tahadiye zuciya ta mutu idanunta harsun kada sun chanza, abayan motan sukasa komi Ni’ima na kallon motan irin wannan fa ba tokunbo car Hawwa ke dashi ba no, asalin sabuwa gal ce, komi na motan ba ariga an daye mata ledaba, maida kofan bayan Hawwa tayi tarufe tace “bye” tawuce ta shiga gaba Ni’ima na tsaye tana kallonta, Hawwa taja mota tabar wajen abinta, da kyar Ni’ima ta iya wucewa zuwa wajen tata motar zuciyanta kaman an barbada busheshen barkono da danye tsabagen azaban radadi dayake mata, sai kawai ta tsaya tana kallon motan ta, motar Hawwa tada Toyota Camry ce 2006/2007 ita lokacin da Baban Yaseer yabata Camry nan na 2014 kaman zata haukace dan tafi na Hawwa kyau da tsada gata latest, but yanzu dataga motan da Hawwa keja benz datakai irin 150M sai taji ta tsani tata motar, saitaji ta rainata, wai tayaya ma rana daya Allah zai dauki miji mai bala’in kudi yabama Hawwa ne? Eh? Within a blink of an eye rayuwan Hawwa ya chanza kakap, big phone iPhone 15 pro max, ita tana fama da Samsung S21 dinta da ada takejin dadi yafi na Hawwa S10, Hawwa ce big car, ga sadaki mai tsoka, ga gwalagwalai, Hawwa ko sisi taki bata, da dane da hala yanzu Hawwa tabata like 20M from that sadaki wlh dan Hawwa bata kyashin bata abu, Hawwa is going to big house now and yaron seems to love her alot, jibi yanda yake bata gifts, ranan su diamond agogo dasu turare yau abinci da flowers masu tsinannen kamshin dadi, he’s so romantic, she thought babu miji that will be as sweet and romantic as Baban Yaseer yanzu taga wanda yafisa. Hawwa ta hadu da irin gayen kan taki fadamata har sai bayan tayi hauka? The way suke soyayya hakan nan she can swear Hawwa tadan jima da sannin gayen? Wannan dayaketa bata gifts sunyi sex ne? Hawwa is so happy she wants her to be sad, tafison taga hawaye da bakin ciki da bacin rai da damuwa akan fuskanta, wannan gayen ya shigo rayuwanta yasa Hawwa ta chanza bata damu da itaba yanzu, imagine wai ita Hawwa ke shama kamshi, what will she do yanzu? Da kyar ta lallaba tashiga motan ta tada tabar wajen tana tana tafiya akan titi tazo ta wajajen banex ta kalli masu bara dake wajen, sai kawai tayi parking motan tafito taje wajensu tace “zan baku kyautan kudi sosai amman saikun bani wayanku na tura wani sako” har rige rigen bata wayan ake, kakkarba tayi marasa kati har tana samusu ta bank dinta, sako tashiga turama number Khaleel da kusan duka number su sannan ta basu 5k suraba tawuce takoma mota tana murmushi taja abinta zuwa gida. ** Khaleel na cikin mota tareda Sam wayanshi yayi kara daukan wayan yayi yaga messages guda 5 from different numbers hardly unknown ke kiranshi ma talk more of sako, kaman bazai budeba saikuma yabude daya. “_Hawwa is a whore! Tsohuwan karuwa ce she sleeps with everyman dayake zuwa yace yana sonta saisa suke guduwa basa aurenta sabida tabasu abinda suke nema_” Chak Khaleel ya tsaya yana kallon messege din to be very very honest he doesn’t care idan Hawwa sleeps around or not cus yasan tun zamanin da wato old days aka daina samin virgins, konji is real babu yanda za’ayi yataso maka baka nemi wanda you will sleep with ba so what ai d’ane tayi, baida right to judge her life is not easy takai this years 29 without a man, shi tun yana 24 yafara ai, but dudda haka saiyaji still zuciyanshi namai wani iri sai kawai ya ijiye wayan da sauri without opening sauran messages din ahankali yace “park the car” Dasauri Sam yace “lafiya? We are not there yet” dan murmushi Khaleel yamai yace “just give me a moment” fita yayi daga motan yafara tafiya zuwa chan gefen titi baitaba sani akwai randa za’a gayamai wata yar iska ce harma yaji abun yadameshi ba, ko yadingajin ciwo aransa ba, duk sai yaji wani iri, who even send the message? What if is Hawwa? He don’t think she will ever defame kanta dudda yasan batason auren su but Hawwa is someone that value self respect and image nata, ko kadan batason compromising self respect and imagine nata saisa he even use that picture and threaten her with it, cus yasan she will not want him to expose that koda ba gaskiya bane dan she values her self respect, juyowa yayi yakalli Salman daya fito daga motan yana kallonsa da hannu yama Salman alamu daya daukomai wayansa amota daukowa yayi yazo wajen yakawomai dasauri ya karba yabude second message din. “_Hawwa babe din boss dinta ne DIG she slept with him in order ya dauketa yasata a task force din nan dan she was an ordinary police girl before without any star_” Sai another message. “_Officer Hawwa sleep with yaran office example Abraham data girmeshi da shekaru slept with Hawwa countless times_”, Yanda zuciyan Khaleel ke bugawa kasa cigaba da bude sauran messages din yayi ya manna ma Salman wayan a kirjinshi yace “track those numbers all of them for me, track them! I need information uuughhhhh!” Ya dunkule hannu yayi punching air yawuce fiuuuu yatafi mota ya shiga da kanshi yarufo da mahaukacin karfi akaja motan Sam yace “lafiya are you okay”? Lumshe idanu yayi yaki magana har sukakai party saukowa yana shiga yadauki about 5 shots na tequila yana sha Sam yace “Lee are you okay? Why are you drinking like that” ko kallonshi baiyiba shaye shayen dayahau yi saida yabama duka abokanshi tsoro saida yayı total out sannan Sam da Moh suka kaishi sama aka kwantar dashi agado Moh yace “kasan what’s wrong with him”? Girgixamai kai yayi suka wuce suka fita daga dakin aka barshi warwas agado. [10/6, 10:39 AM] +234 706 565 5343: EPISODE 5️⃣6️⃣ Washegari Khaleel yafarka adakinsa da kyar ya lallaba yaje yayi salla wuraren 9, ko wanka baiyiba yafito yasauko kasa Mommy na falo tace “good morning Son” ko kallonta baiyiba Noor ta taho wajenshi da gudu tace “Daddy” kanta yashafa kadan yace “go to grandma I’m coming Noor” yafice idanunshi sunyi ja duk sun nuna alamun bacci, yayi waje yana kallon Salman daya taho da sauri Khaleel yace “ya?” Salman yace “we tracked the numbers duka numbers din beggars ne dake hanyar banex, da kyar bayan nabasu kudi suka iya sanar dani wata mace ce tazo tabasu 5k tayi amfani da wayansu” dasauri Khaleel yace “did you ask them description nata?” Salman yace “yeah wai batada tsawo sosai she’s very fair and da Toyota tazo” shiru Khaleel yayi kaman mai tunani, kawai yawuce wajen motar sa Salman yabiyosa ya shiga driver ma yashiga sukabar gidan, ahankali cikin muryan gajiya da bacin rai yace “my wife’s house” jan motan sukayi har zuwa unguwan su Hawwa. Baba na kofar gida azaune da aswaki a bakinsa ya hango mota yasan Khaleel ne kawai sai yafara murmushi kafin ma abudemai Khaleel yabude da kanshi yafito Baba ya tsareshi da idanu ganin idanunshi adan kumbure hakama fuskanshi dasauri Baba yataso shima Khaleel yawuce wajen Baba kafin yayi magana har Baba yakai hannunsa kan fuskanshi cikeda so yace “bakada lafiya ne Ibrahima”?Baba Khaleel ya kalla dan ranshi abace yake yayi shiru yakasa magana sai dan huci da yasauke Baba sai kawai hankalinsa yatashi yace “meya sameka? Tell me”? Dan ijiyan zuciya yasauke yajuyo yakalli Salman da hannu yamai alamu yakawomai wayanshi wayan aka kawomai muryan Khaleel ba dadi yanunama Baba wayanshi yace “Baba wasu sakonni aka turamin marasa dadi bazan iya karanta maka ba kaima, nasa ammin tracking number” yadanyi shiru Baba da gabanshi ke faduwa yace “ina jinka gayamin menene ke faruwa”? Cikeda jin zafi Khaleel yace “Baba matana ta batamin rai sosai, ina kyautata zaton har yanzu tana tareda mahaukaciyan nan, so nazo na ganta ne” Dudda Baba baiga sakon ba but ayanda yaga Khaleel yasan Ni’ima tayi wani abu ranshi inyayi dubu yabaci tsabagen bacin rai yace “muje ka shiga gidan kacimata mutunci ba anan waje zan kiramaka itaba, ai gidana nakane ban maka iyaka da ko’ina acikin gidannan ba, muje” Baba yayi gaba Khaleel yabishi abaya suka shiga cikin gidan ko’ina a gyare ta buga sallama gaban dakin Hawwa, Ammi ta amsa yace “da mijin Hawwa nazo Zainabu” Hawwa dake zaune daga ita sai dan rigan bacci tana danna wayanta dasauri tadauki hijabi tasaka dark blue har kasa, ita dama Ammi da hijabi ajikinta Ramla kuma na kitchen tana aiki dasauri Ammi ta tashi da fara’a tace “bismillah bismillah kushigo” shigowa Baba yayi Khaleel biyeda shi abaya, kan Khaleel na kasa yace “ina kwana Mom” “muntashi lpy Khaleel” ahankali Baba yace “biyoni Ammi” binshi Ammi tayi suka fice daga dakin tareda maido musu da kofan suka rufe, Khaleel yazuba hannu a pocket nashi yana kallon Hawwa dako dagokai batayi ta kalli inda yakeba, kaman ma batasan da mutum awajen ba, Babu wasa kan fuskanshi rai abace yace “wacece ke tareda ke jiya a office?” Batare da Hawwa ta kalleshi ba tace “da wanda nake tare, ko wanda nai magana, ko wanda nagani a office is none of your damn business” ran Khaleel abace ya daka mata tsawa da saida dakin ya amsa. “Nace dawa kike tare jiya an office!”? Dagokai Hawwa tayi adan tsorace sabida yanda yayi mata tsawa ta tabbata anji a tsakar gidan, tashi tayi daga gadon ta taho inda yake dasauri dan bataso su Ammi suji tanamai ihu suhau mata fada akanshi, hakan yasa tace “who do you think you are kanamin ihu aka?” Ran Khaleel abace yanunata da hannu yace “dawa kike tare an office jiya?” “My friend!” Hawwa ta amsa kai tsaye ganin yadameta da tambayan, cikeda jin haushi tace “I was with Ni’ima me akayi? Sabida an auramin kai saina tambayeka kafin naga kawata konai magana da kawata”? Wani irin fizgota Khaleel yayi yakai hannunshi zuwa wuyanta ranshi abace yace “what is so special about that witch of a woman da kin kasa hakura da ita? Are you a lesbian!? Are you really into girls?” Ja idanun Hawwa suka soma yi tafara dukan hannunshi hakan yasa yasaki wuyanta tadanyi tari kadan sannan ta kalleshi tace “da aurenka gwara zama da Ni’ima! At least ita bata living wayward life irin naka!”Radadi zuciyan Khaleel yafara sai kawai yakara fizgo Hawwa yakama kafadunta ya matse yana kallon cikin idanunta zuciya yakaimai wuya da kishi kai da komi ma ganin yanda Hawwa ke son Ni’ima yace “idan nakara ganin ki da yarinyar nan i will killl her! I will ruin her life! I will make her life a living hell you know me so well to know duk abinda nakeso nayi sainayi, stay away from that witch evil vile woman inba hakaba saina kasheta!” [10/6, 10:39 AM] +234 706 565 5343: EPISODE 5️⃣7️⃣ Ayanda yau taga idanun Khaleel saida Hawwa ta tsorata wlh, bata taba ganinshi haka ba, yanda ranshi yakai ga baci yasa kawai ya turata yajuya yabude kofa yafito Baba da Ammi na tsakar gidan sunyi charko charko a tsaye, yama kasa kallonsu sabida baison suga kwayan idanunshi yawuce zaure da sauri Ammi tabiyoshi daidai ya shiga zaure tace “Ibrahim!” Chak Khaleel ya tsaya batare daya juyoba, dasauri Ammi ta taho tazagayo ta gabanshi sai kawai Ammi tasa hannu takamashi ta zaunar dashi kan bench dake zauren ahankali yazauna sai kawai yakai hannayensa biyu yarufe fuskansa yafuzar da iska masu zafi kaman zai kama da wuta sakonnin nan nacimai rai, ahankali Ammi tace “it’s okay ya isa Khaleel ya isa” sauke hannunshi yayi ya gyadamata kai ahankali yace “thank you Mom” anatse Ammi cikin hikima tace “can you show me sakonnin da aka turamaka game da Hawwa”? Araunane ya girgiza kai yace “Mom banso kowa yagani, sirrin matana ne I can’t show you banso kumata wani kallo” kirji Ammi tanuna tace “nine mahaifiyar Hawwa, show me Ibrahim idan akwai abinda yakamata namaka bayani zan maka, banso ku fara aure da zargi ko kokonto aranka, ayanda abin ke tafiya nan gaba hala za’a iya maka sakonnin dayafi wayan nan daci ma da tada hankali ma, so show me” Allah yasani sabida nauyin Ammi dayakeji ne yasa gently yamikama Ammi wayanshi daya bude mata message yace “5 numbers suka turo sakkonni, nasa anmin tracking akace lambobin wasu beggars ne, jiya danai magana da ita suna tare a office dinta, I believe somehow she took my number from wayan Matana batare datasan anyi ba” duka sakon nin Ammi tabi takaranta ran Ammi yama Ammi badadi sai kuma takaraji ta natsu da Khaleel tama aminta dashi gabaki daya, dawani ne da yasaketa yace yafasa aure but shi yazo kawai yayi warning nata kan zama da Ni’ima ne, ahankali tace “Khaleel wlh karyane kazafi akeso ama Hawwa! Babu wani abu na Hawwa daban sani ba, Ni’ima so take takashe auren ku, wlh Hawwa bata taba soyayya da Oganta ba, Hawwa maza tsofaffi ma basa burgeta, sheri ne diyata ba haka takeba, sai kuma abokin aikinta Abraham tabbas ta sanar dani yaron na bibiyanta shima bawai ya iya yafurta da bakinsa yana sonta ba, ai bata bashi fuska, yana mugun shakkanta, Hawwa bazata taba iya soyayya da wanda ta girma ba Khaleel kuma wanda yake ba addininta ba, saikuma na karshe sauran samarinta“ anatse Ammi tace “Ibrahim Hawwa na can be everything, stubborn, mafadaciya da sauransu amman Hawwa na ba mazinaciya bace! Dudda ta dade batai aure ba bata taba kallon zina as solution na matsalolinta ba, duk ina maka bayanin nan sabida ni uwa ce bazanga ana so akashe auren y’ata naja baki nai shiru ba, duka sakon nin nan karya ne Khaleel koda bakai trusting Hawwa ba trust me ni mahaifiyarta, I will never lie to you kaji”. Sosai Khaleel yake kallon Ammi natsuwan da tun jiya yakasa samu bayan yaga sakonnin nan sai Ammi tabashi natsuwan in just few minutes ya yarda and he believed her, gyadama Ammi kai yayi ahankali yace “I know! Deep down I know my wife is not like this, kawai bansan mesa zuciyana keta zafi yana radadi ba bayan na karance messages din” yasan inda Hawwa yar iska ce da bazata taba tsanan halinshi ba, sabida batayi saisa she despise his way of life, dan murmushi kadan Ammi tayi tace “sabida kana sonta ne saisa kakejin haka!” Tsare Ammi Khaleel yayi da ido jin tace yanason Hawwa bayan shi yasan baya sonta he just wants to show her he can have her idan yanaso, ahankali Ammi tace “Khaleel aure dole agina foundation da trust, you have to trust matarka, itama matarka have to trust you, ta hakan ne zaku iya strengthening bond naku ta yanda babu any makiyi dazai iya zuwa ya jijjigaku kaji” gyadama Ammi kai yayi ahankali Ammi tace “tashi kaje gida kai wanka Ni’ima zanje har gidansu naga mahaifiyarta” gyadama Ammi kai yayi baiso yagayama Ammi what he’s planning dan zata iya hanashi but Ni’ima zatasan she messed with the wrong person this time, tashi yayi yawuce haryakai kofa saikuma yajuyo hada ido sukayi da Ammi kai yadan sosa yana sauke idanunshi kasa ahankali yace “thank you Mom for guiding me” yana maganan yawuce yafita Ammi tai shiru tana kallon inda yabari saiga hawaye ya sauko daga idanunta daidai Malam na zuwa zauren ahankali Ammi tace “Malam ina alfahari da wannan miji dakama Hawwa hakika Hawwa tai sa’a! Hawwa tai dace” ahankali Baba cikeda damuwa yace “nagode Zainabu da babu ke da bansan yanda zanyi handling issue din nan ba, me Ni’ima ta turo a sakon”? Karantama Baba sakon tayi tass sannan suka tashi suka wuce dakin Hawwa tana zaune ganinsu yasa ta tashi ta taho wajen Ammi tace “Ammi wlh ita tazo wajena an off…….” Tassss! Ammi ta yanka mata mari mai kyau da lafiya Baba yace “nagode Zainabu!” Hawwa ta dafe kuncinta dasauri, wani irin feeling Ammi keji aranta, irin after much struggles da wahala da kata katan rayuwa da gori, habaici maganganun banza, gulman makota da mutanen gari, kasamu ka aurar da diyarka wata yar iskan kawa na kokarin kashema yarka aure, cikin murya mai rauni Ammi tace “Hawwa magani Ni’ima tabaki a abinci kikaci da bazaki iya rabuwa da ita ba ko me? What did I tell you about that girl ranan nan? Ni da mahaifinki nan mun gayamiki Ni’ima bata kaunarki kona miskala zarratin, ta tsaneki, kukanta kukan mazuru ne, kukan karyane da yaudara, so tabiyoki jiya office kika bari tazo, kinsan cewa Ni’ima ta dauki wayanki a sace ta kwashi number mijinki?” Hawwa dake dafe da kuncinta tana kallon Ammi da mamaki tabude baki in disbelief, tace “Ammi karya yamiki kawai ya tsani Ni’ima ne” “kinci mai garinku Hawwa kaniyanki” Baba yamata dakuwa yatsunshi kaman zasu shiga kwayan idanun Hawwa yace “mijinki kike kirada makaryaci”? Sauka kanta tayi kasa ahankali, Ammi tace “ta aikama Ibrahim sako cewa DIG oganki, Abraham da duk duka samarinki dasuka gudu jikinki kike basu suna amfani dake” dawani irin sauri Hawwa takalli Ammi, Ammi tace “tayi amfani da wayan masu bara jiya at exactly 2:15 ta tura” shiru Hawwa tayi basu wani dade da rabuwa ba aka tura sakon, Ammi tace “he tracked the number masu bara sukai kwatancen ta da motarta you are lucky bai sakeki ba Allah yaga zuciyanki yabaki miji mai sonki da tsaya miki haka” Ammi ta nuna kanta tace “idan har ni Ammin ki Zainabu na kai mahaifiyarki na isa dake, dagayau namiki iyaka da Ni’ima baki ba ita! Ko wayanta kika kara dauka ban yafemiki ba Hawwa!” Sosai Hawwa ke kallon Ammi, Baba yace “nima idan na isa nakuma kai matsayin mahaifi agareki namiki iyaka da Ni’ima har abada! Ni’ima bata kaunarki! Ta tsaneki, bakin ciki take dake, idan Ni’ima tasami hanyar kasheki zata kasheki Hawwa, dan haka bassss! Bassss! Enough! Bake ba ita, da raina bazan bude idanu inga kawa na neman kashema y’ata auren da ba’a riga an kai daki ba, tundadai an baki hutu awajen aiki dagayau na ijiye dokan kada ki kara fita daga gidan nan unless shi mijin naki ne yazo yanaso yafita dake, sa hijabi muje gidansu Ni’ima Zainabu”. [10/6, 10:39 AM] +234 706 565 5343: EPISODE 5️⃣7️⃣ Koo kadan jikin Hawwa ba karfi jin abubuwan da su Baba suka fadi, dafe katifa tayi tazauna ahankali tai shiruuu tana tunani, duka abubuwan da Ni’ima tamata abaya she kind of give her excuse sabida Aliyu duk shi yaja da sauransu, so tasan ba kowa ya iya handling kishi ba, kuma tasan yanda Ni’ima ke mugun son Aliyu, so tamata excuse dudda she goes as far as tana zagin iyayenta tana tonamata asiri, but this! Yaushe ta dauki wayanta harta dauki number Khaleel dabatai saving ba? Takasa yarda still, kodai Khaleel sheri yayi mata da karya sabida ya tsaneta? Sai kawai ta tashi da sauri ta dauki wayanta takira Abraham ringing daya ya dauka tace “Abraham I remember kataba cewa kasa wani invincible CCTV camera an office dina right?” Dasauri yace “yes Miss Hawwa” ahankali tace “can you send me footage na jiya at about 1Pm zuwa 2pm” Dasauri yace “sure give me 3mins” ta katse wayan ta zauna tana kada kafa she really don’t wanna believe Ni’ima did all this dasu Baba suka fadi noo! Ni’ima tai nadaman everything datayi abaya, she’s a changed person, kishin Aliyu yasa tayi all those things ada. 3min basu cikaba Abraham yaturo mata video ta watsapp dasuri tashiga downloading yana gamawa tabude dasauri tashiga kallo gabanta na mugun faduwa tana cewa kanta No No Ni’ima can’t do this to her, aiko saiga Ni’ima na daukan wayanta tana daukan number tana kallon kofa atsorace, wani irin runtse idanu Hawwa tayi murya araunane dake cikeda mamaki tace “Ni’ima!” Ijiyan zuciya ta sauke ta fuzar da iska mai dumu ta ijiye wayan a gefe, she’s really hurt dudda bataga text dinba but for Ammi to slap her this hard that means she said alot tabata mata suna, dole Khaleel yaji ba dadi zaiga tana crucifying nashi on something da itama tanayi, fuzar da iska tayi bataso tayi kuka akan Ni’ima yau but zuciyanta namata wani iri kaman ma idan tai kuka zaifi rage mata zafin dayake mata yanzu. Hawwa na zaune a wajen idanunta sunyi ja almost 1hr dafitan su Baba da Ammi taji ana bude kofanta dasauri tadago kai, ganin Khaleel again saida gabanta yafadi da sauri taboye wayan dake hannunta na video akasan bedsheet sabida karya ga video, yana shigowa babu wata wata kawai yazo inda take zaune tana kallonshi, hannunshi yasa yakamata yadagata yajata turjewa tayi tace “stop touching me ina zaka kaini kuma”? Cikin bacin rai Khaleel yace “i want to show you wacece wacce kikai considering as true friend” kawai yajata takalmi tasaka sukai waje takasa kwace hannunta Salman yabude musu bayan mota ita tafara shiga sannan shima ya shiga aka rufe motan aka ja, to her biggest suprise hanyar office nata taga sunyi, dasauri takalleshi tace “ina zaka kaini?” Banza yamata yaki amsata har office nasu, parking yayi yana rikeda hannunta suka wuce ciki har zuwa office na DIG kai tsaye Khaleel yabude office din batare dayama yi knocking ba, DIG Hawwa tagani tareda Abraham duk zaune, DIG na ganinshi da sauri DIG yatashi yace “Mr Ibrahim I……” hannu Khaleel yadagamai strictly yace “did you bring her here yes or no?” Rai abace DIG yace “not just she duk ma wani wanda ke gidansu cus I will never take this defamatory statement likely” yakalli Abraham yace “bring everyone in” wucewa yayi yafita chan saiga wasu manyan yan sanda guda biyu sun shigo da Mama da Ammi sai Baba da Ni’ima dake sanye da doguwan rigan atampa dukansu sunyi zuru zuru dan duk suna zaune suna magana agida wasu yan sanda sukazo sukace ana inviting nasu to police station dukansu haka suka taho, Baba na ganin Khaleel da Hawwa yace “Ibrahima me kukeyi anan? Munje gidansu yarinyar nan ana cikin magana saiga yan sanda akace muzo chaji opis” ahankali Khaleel yace “nina turasu Baba” hannun Hawwa yasaki gently yasa hannu ya karbi karafunan Baba ya zaunar dashi a kujeran wajen yakalli Ammi yace “Mom sit” zuwa Ammi tayi ta zauna, gaban Mama dana Ni’ima suka shiga bugawa especially gaban Ni’ima dabatasan meke faruwa ba gabanta sai fadi yake cus su Baba dasukazo cewa sukayiwa Mama basuson yarta tareda Hawwa basuce komiba, kawai faduwa gabanta yake dudda bata kawo text messages na jiyaba dan batajin za’a iya gano ita bane, Hawwa takalla cikin makirci tace “Best is everything okay? Why did you call us here”? Wani daci Khaleel yaji aranshi yanda take kiran matarsa wani best azafafe yace “wlh kika amsa that beast sai ranki yabaci” yafadama Hawwa dake kallon Ni’ima jikinta yagama sanyi da Ni’ima sosai, faduwa gaban Niima yayi itama Hawwa tadauke kai kawai Ammi saitaji wani son Khaleel ya lullubeta. Anatse DIG yakalli daya daga cikin yar sandan mata dake taredasu Mama, ba zato ba tsammani Ni’ima taji saukan bulalaaa akafanta dayasa kawai ta zube akasa tace “wayyooo Allah na” dasauri Hawwa ta juyo jin karan bulala da dukan Ni’ima, Yar sandan tace “mai laifi kneeling yakeyi ba tsayuwa ko zama ba a police station” rawa jikin Mama yafara dasauri ta duke itama kusa da yarta, DIG yakalli Ni’ima da kafafunta ke bari sabida zafin wayan inji yace “kece Ni’ima?” Gyadamai kai Ni’ima tayi tace “eh yallabai nice” gyadamata kai yayi yace “an shigo da karanki office dina daga Mr Ibrahim akan kinyi defaming matarsa, dakuma ni, da yaron aiki na” yanuna Abraham dake tsaye ransa abace yana kallon Ni’ima, DIG yace “No body ya isa yabata min suna, idan kowa na dakin nan yabarki ni bazan barki ba!” Faduwa sosai gaban Ni’ima yake tace “yallabai bantaba ganin ka bama, saidai wanchan na sansa ta dalilin Hawwa amman me dalilina dazaisa nabata maka suna wani sherin aka kulla min ne? Best something yafaru ne”? “stop calling matana da Best!” Khaleel yafada aharzuke kowa ya kalleshi har Hawwa dasauri dan kaman zai rufe Ni’ima da duka, DIG yace “calm down Mr Ibrahim” rike kansa Khaleel yayi kirjinshi na tafarfasa yayi punching air, DIG yace “jiya wuraren 2:16 kin tura sakonni marasa dadi zuwa wayan Mr Ibrahim”? Faduwa sosai gaban Ni’ima yayi ta zaro idanu tareda dafa kirjinta Mama na kallonta hankalinta atashe Ni’ima tace “Yallabai an ina zan sami number sa har na turamai sako? Ni kuma? Sheri akamin” Dan murmushi DIG yayi yakalli Abraham yace “play the first evidence” saramai yayi yace “yes sir”. [10/6, 10:39 AM] +234 706 565 5343: EPISODE 5️⃣8️⃣ Wucewa Abraham yayi yana connecting laptop nashi to office television sai kawai ga video Ni’ima sanda take kwashe numbers daga wayan Hawwa, Hawwa na kokarin shigowa ta ijiye wayan da gudu, Mama tace “na shiga uku na lalace Ni’imaaaa” yanda kirjin Ni’ima ke rawa zaka dauka an sokashi da electricity ne, Hawwa ta tsareta da idanu just looking at reaction dinta, Ni’ima da sauri ta kalleta tace “Bes…..Hawwa I can always take anything daga wayanki, baki tabamin shamaki da wayanki ba, kaman yanda ban miki da nawa ba, ba lallai number Khaleel na dauka ba ai, abinda na kwafe daban fa number Ammi na dauka inaso namata sako na bada hakuri naga bata hakura ba” Baba yace “shegen karya kaman bokanya! Yau za’ayi maganin ki” DIG yadagama Baba hannu Ammi tace “kai shiru Malam” Baba yace “raina sosuwa yake ne Zainabu Amman nayi” DIG yace “bring in the second evidence” fita yan sandan sukayi chan sai gasu sun shigo da beggars din nan su biyar duk jikin su na rawa, Ni’ima jikinta yafara bari sosai data gansu, Hawwa kawai saitaji Hawaye yazo idanunta zuciyanta ya tsinke ganin reaction na Ni’ima so ita ta tura text din, DIG yace “zaku iya nunamin acikin dakin nan matar datazo tayi amfani da wayanku jiya bayan karfe biyu” dawani irin sauri dukansu sukai wajen Ni’ima dake susunnar dakai suna cewa “gata nan gatanan itace tabamu dubu biyar bayan tagama” DIG yace “fita dasu a sallamesu” sutafi ficewa dasu akayi. Ni’ima jikinta yahau rawa, in her wildest dream bata taba tunani abinda tayi jiya will backfire like this ba before 24hrs like this is just 11 na safe, tadauka ma dazu dasu Ammi sukazo sunzo suce an fasa auren, Khaleel ya saki Hawwa ne fa, sai kuma taji suna magana kan arabata da Hawwa. Dasauri Ni’ima tashiga jan guiwa tafashe da kuka tana zuwa wajejen da Hawwa take tace “Hawwa wait I can explain, wlh wlh sherin shedan ne kuma harda naji haushi dakika ki kiramin Baban Yaseer…………” Tasssss! Aka dauketa da mari da saida ta kwanta flat akasan wajen tanaji kaman kunnenta yafita, Hawwa takalli Khaleel daya sauke mata mari yana huci da mugayen idanu tama kasamai magana, Mama ta dago Ni’ima dasauri dataki dawowa daidai tana jijjigata, DIG yataba kansa yana kallon su Baba da Khaleel yace “Baba, Mr Khaleel ni mahaifine, dudda ban haifi kaman Hawwa ba but I have a daughter of 24yrs, ni father figure ne all mata na office din nan I consider them y’ay’ana, bazan taba having wani abu dawata ba, an sanni my record is clean, mata basa gabana, matana daya aduniya rak 25yrs of marriage, as for Abraham data kira sunansa zan iya tsayawa Hawwa in tsayama Abraham, Hawwa y’ace da kowa a office din nan fara tundaga yan gate sunsan tanada kamun kai, infact Hawwa itace one officer namu da baka ganin murmushinta anyhow! This is police station fa kace zaka bama wani kanka ai saika dawo abincin kowa, the only relationship between Hawwa da Abraham is strictly work and will always be work!” Yakalli Ni’ima dake kuka sosai tadawo daidai yace “zanyi maganinki dagayau zakisan akwai freedom of speech but shin akwai freedom after the speech? Zan barki da question din dazaki amsa kanki da kanki daga baya” wasu takardu yashiga signing gaban Hawwa yashiga faduwa sosai ganin stamp din daya daga dasauri tace “Sir!” Atare daga DIG har Khaleel suka mata ihu. “Wat!” Dan kowa ransa abace yake, Ni’ima Hawwa takalla dake kuka sosai sannan takalli DIG ahankali tace “Sir tun dazu nasa Abraham yaturomin CCTV footage na office dina nagani, I knew ita tamin, I already have it a heart dina is over between us na bar Ni’ima har abada, amman dan Allah Sir karka turata prison, she’s a mother, banda haka ita ke kula da mahaifiyar ta, karka turata prison kaji Sir” wani kallo Khaleel kema Hawwa kaman ya dauketa da mari yakeji hakama Baba da Ammi tahanashi magana amman kana ganinsa kasan ashar yakeso ya durama Hawwa, DIG ransa abace yace “idan ke kadai tama laifi saiki yafe mata, this lady tayi making so much accusation ciki harda process na promotion namu tai mocking, she played with my name! I! Ni DIG! Da ma’aikatana You and Abraham my asset, government asset! Hawwah zan wurgata gidan yari tai kaman 1month kafin law yayi taking cause nashi, ashiga kotu abata proper punishment na defamation of character na mutane uku datayi, gidan yarin nan dazata zauna na wata daya punishment ne na ambato sunayenmu wanda nine nake mata shi kafin punishment na asalin law” daga Mama har Ni’ima fashewa da kuka sukayi jin abinda DIG yace, Mama tace “yallabai amata rai, amata rai, kumin rai nima, namuku alkawari ko hanyan da Hawwa zatabi Ni’ima bazata karabi ba Billahil Azeemu, dan girman Allah kuyakuri sherin shedan ne” mtsww DIG yayi tsaki yawani buga stamp a paper dayasa Hawwa tace “noooooo” DIG yamikama yar sandan takardun yace “akaita prison now now ku jefar da ita” Ni’ima tarungume Mama da karfi tana ihu sosai. “Mama Mama karki bari su tafi dani, Mama na shiga uku na lalace, Mama karki bari su tafi dani, Hawwa, Hawwa kiyafemin Hawwa is me fa, kiji tausayina Hawwa, kimin rai, kituna su Yaseer da Yasmeen, Hawwa tare muka girma, muka taso and did everything together, Hawwa tundaga Abuja nataso nazo kano graduation ceremony dinki na yar sanda ko Baba baizo wajen ba sai ni sai Ammi” Afusace Baba yace “sabida kafana ne banje ba badan banso najeba kinji makira mai bakin hali, annamimiya algumguma, shi ramin mugunta dama kurarre ne idan baka hakashi ahankali ba kaine ke fadawa cikinsa, gashinan ai abinda kikama kanki, kinso kashe ma y’ata aure amman kalli kece kika kwana ciki, wannan saiya zama darasi da ishara agareki, adinga sara ana duban bakin gatari, kikaje gidan yari kiyita tofama kanki da Alhamdu ko Allah zai yaye miki bakin cikin nan, da kishi, da hassada azuciyanki kinji makir……” muryan Hawwa na rawa sosai tace “Babaa!” Shiru Baba yayi Hawwa ta share fuskanta Ni’ima tabata tausayi, bawai sabida tana sonta or anything ba as a human being kawai tana tuna yaranta, ahankali muryanta na rawa tace “Sir Ni’ima made a mistake okay, wlh nabarta har abada No more friendship amman please don’t send her to prison” DIG ya dauke kai kaman baijitaba, saikawai tajuyo takalli Khaleel idanunta sunyi jaa sosai cikin raunin murya tace “dan Allah Khaleel kayakuri please” dauke kai yayi tareda juya mata baya, zagayowa Hawwa tayi ta gabanshi takasa daurewa tafashe da kuka tana kai hannunta ahankali ta kama hannunsa tace “if you loook at it she lost everything already, yara, aiki, the only thing takeda shi is her freedom please Ibrahim don’t take it away from her, do it for the sake of two innocent yaranta for her kids and her poor Mom look at her” tanunamai Mama dake kuka gwanin ban tausayi, gabaki daya zuciyan Hawwa yayi breaking ta kankame hannun Khaleel tana kuka tace “please Khaleel, I know you are a good man kaji” zuciyan Khaleel na kuna ganin yanda Hawwa ke kuka yana kallonta yace “this crazy woman defame you! Haryau akwai tabon data miki a hannu, she almost killed you at the hospital! She insulted Baba! Ta zagi Mom, she booed you! She called you whore Hawwa! Takirana matana karuwa kai!” Khaleel harwani jijiya ke fitowa agoshinsa kawai yama Hawwa ihu yace “tayi maganganun banza akan matata! My wife! Zuciyana is not as good as naki i will not forgive her! She will pay for abinda tamiki all of it, nooo bazan hakura ba bazany……….” Hawwa bata taba sanin willingly zata iya rungume Khaleel ba sai this moment kawai rungumeshi tayi tashige jikinshi Khaleel yakasa karasa maganan dayake yi, tai placing fuskanta a wuyanshi tafashe da kuka mai tsuma zuciya akuma hankali ta yanda shi kadai da itane zasu iyaji, kowa ya sauke kai daga kallonsu a office din ganin yanda Hawwa tai hugging mijinta, cikin murya mai bala’in rauni dake shesheka awuyanshi Hawwa “Pleaseeeeee Husbyyy!” Wani irin automatic mutuwa jikin Khaleel yayi, Hawwa tace “dan Allah kayakuri kaji My Ibrahim Khaleel! Kanada sunan daya daga cikin annabawan Allah, show mercy, ina matarka bazan iya rokonka abu kamin ba”? Tafashemai da kuka dakawai yaji jikinshi na sanyi, gently yadago hannunsa shi yadaura kan bayanta yashiga patting yana moving hannun up down abayan ta, murya chan kasa yace “there’s nothing bazan iya miki ba, okay stop crying now” gyadamai kai tayi gently, yakalli DIG still holding her yace “for the sake of my wife that pleaded on her behalf tayi one week a prison din daganan i will decide idan zanyi charging nata to court ko zan yafemata” Hawwa tadago kanta dasauri zatai magana Khaleel yace “kome zaki cemin idan kinga dama ma kihada da kukan jini this is the least I can do, taje tayi kwana bakwai gobe ta kara gwada messing da matana taga abinda zan mata from now duk wanda zai tabaki must have to go through me” yan sanda suka shiga bambare Ni’ima daga jikin Mama tana ihu tana kiran Hawwa akai waje da ita Hawwa zata bita Khaleel yarike mata hannu tana kuka sosai yawuce da ita su Baba suka tashi da Ammi suka bisu abaya Mama aka barta tana kuka awajen. Agabansu aka jefa Ni’ima dake ihu cikin motan da akekai mata gidan yari, Hawwa sai kuka take taji tausayin Ni’ima, Ni’ima tabata tausayi, suke suka wuce suka shiga mota Khaleel na rike da Hawwa data kasa daina kuka abin tausayi. NI’IMA TABANI TAUSAYI HARDA DAN KUKANA😭 [10/6, 10:39 AM] +234 706 565 5343: EPISODE 5️⃣0️⃣ Har tsakiyan kanta Hawwa taji kanta yafara kararrawa bell ringing tafara gayama kanta is Khaleel, Pops boy kemiki all this abubuwa, karfi taji yazo mata yana kokarin taba boobs nata ta iya daga hannunta takama hannunshi tarike gam, Khaleel ya kalleta da idanunshi da sun kankance, kasa magana Hawwa tayi sai kallonshi datake tarike hannunshi gam kirjinta na bugawa ba kakkautawa, murmushi Khaleel yayi kaman karya barta ta tafi haka ya keji sai kawai yayi hugging nata so tight batare daya karbe hannunshi data rikeba, sugar jikin Hawwa tayi yana mata wlh, kawai zaki jikinta keyi addu’a tashiga yi takasa tureshi, bakinshi saitin kunnenta cikin mugun tsokana yace “if Lee wants to have Kulu he will have Kulu can you see that now? I can shut you up anytime naga dama, I’m not just any regular bad boy, I’m a bad police officer’s boyfriend, I’m dating you! We are couples! Remember Khaleel can have any woman daya ga dama you’re no difference” dagata yayi ahankali yakoma yazauna agefe bangon wandonshi yatashi harda na bala’i amman ko kokarin boyewa baiyiba yakama hannunta yadauki paper bag din yasa aciki yace “you can go girlfriend Kulu” dasauri Hawwa tabude kofan tafice jikinta kaman ba nataba tana tafita kaman zata tashi yabita da kallo saida yaga ta shiga cikin gida sannan yabuga kofan Umar ya shigo yaja motan suka fice yana kallon gaban shorts nashi dake atashe yaja yar gajeren tsaki he’s so horny sabida yanajin nauyin Baba ne da wlh saiyaci yarsa a kofar gidansa. Sosai gabanta ke faduwa, what just happen now? How was that boy able to shush her up? What is the meaning of abinda jikinta yamata? Ahaka ta shiga gidan Ramla ta taho da gudu tace “Ya Hawwa kinga shopping danayi dayawa harke nasayoma abu kuma bodyguard dinshi baicemin ya isa ba har Baffa na nasaima abu shine yanzu Ammi kemin fada wai yayi yawa” kirjinta har lokacin bugawa yake tadaiyi murmushin yake da kyar Ammi dake daki tace “Hawwa!” Dasauri Ni’ima dake zaune da Hawwa bata lurada itaba tace “Hawwa!” Dasauri Hawwa tajuyo takalli Ni’ima jin muryanta, kusan 20secs Hawwa na kallon Ni’ima itama haka Ammi taleko daga net ranta abace tace “Hawwa bakiji ina kiranki bane” firgigit Hawwa ta kalli kofan tace “toh Ammi gani nan” tai wajen kofan kai tsaye daidai zata bude ta shiga Ni’ima takama hannun Hawwa tarike gam cikin wani irin murya mai rauni tace “Hawww…….waaaaa!” Kawai hawaye Hawwa taji sunzo idanunta tadai daure tahanasu zubowa takalli Ni’ima data rike mata hannu tace “yanzu kuma mena miki Ni’ima kikazo nemana?” Daidai lokacin Baba na bugo sallama yana shigowa tareda Aminu suna hira ganin Ni’ima tarike hannun Hawwa yasa ya kirne fuska suka kame awajen, cikin sanyin murya dake nuna nadama Ni’ima tace “Hawwa banda words to justify whatever I did to you and your family, Hawwa bansan meya shigeni ba, I couldn’t believe nine ke yunkuri inacewa zan kasheki da gaske kaman aka banni zan iy…..iya….” Muryanta yashiga rawa takalli Ammi dake kallonta ta kofa tajuya takalli Baba tace “nama magabatana kuma iyayena maganganu marasa dadi I’ve lost everything, Hawwa Baban Yaseer yasakeni tun ranan hospital din nan ina gidanmu har yau” ahankali Hawwa ta kalleta tausayinta na ratsata da rashin jin dadin news din, gyadama Hawwa kai tayi Ni’ima tayi ganin taga tausayinta akan idanunta yasa cikin sanyin murya tana kuka tace “ya kwashe yaranmu bansan ina yakaisu ba nakira school ance basa zuwa” tafashe da kukan damu da rashin gata Hawwa taji zuciyanta ya tsinke awani irin hankali Ni’ima tace “yau an koreni daga wajen aiki Leadway sun tura video abinda namiki to NMCN anyi revoking license dina! My hospital fires me” Runtse idanu Hawwa tayi she knows what nursing means to Ni’ima, shine kadai profession datake so aduniya, cikin muryan kuka Ni’ima tace “idan bakiso nakashe kaina Hawwa ki yafemin ki manta da abinda namiki komi yawuce I’m sorry, I’m really very sorry” tafashe da kuka sosai zatai kneeling da sauri Hawwa takai hannunta ta tareta kaman abinda Ni’ima ke jira kenan ta shige jikin Hawwa ta rungumeta ta kankameta tana kuka Hawwa ta tsaya turus paper bag dake hannunta yafice yafadi akasa idanunta suka cicciko da hawaye dago idanunta tayi tahada idanu da Ammi data mata mugun kallo kawai tasaki labule takoma cikin daki abinta, Baba ma yakada kai yajuya rai abace kawai yayi zaure Aminu yabishi, kaman jira Hawwa take tasaka hannayenta abayan Ni’ima ta hugging nata back murya chan kasa tace “it’s okay stop crying ya isa, kinsan anytime kikai kuka haka yana saki ciwon kai” girgiza kai Ni’ima tayi ajikin Hawwa tace “Hawwa I’ve been a bad friend I’ve hurt you the most, I can’t forgive myself harsaikin yafemin dan Allah, Hawwa ban cancanci yafiya ba” cikeda tausayinta Hawwa tace “nayafe miki Ni’ima please stop crying now” tadagota daga jikinta tashiga sharemata hawaye tace “dan Allah kidena kuka yawuce” Gyadamata kai tayi, Hawwa tace “gobe zanje office I will see what I can do about license naki Ogana has good connection he can help, I know what nursing means to you bazan bari kiyi loosing nashi ba okay” Gyadamata kai Ni’ima tayi, murya chan kasa Ni’ima tace “zaki tayani kiran Baban Yaseer kibashi hakuri ya maidani gidana? Banda ko sisi banda aiki yanzu I need him please kitayani kiransa” abu Hawwa taji ya tsaya mata a wuya takasa motsi takasa cemata eh ko a’a, Ni’ima tace “please feel free ni da ke are one kinji Best” hannunta Hawwa ta kalla saikuma tadauki paper bag din tana dubaw,a Ni’ima na kallon jakan Hawwa tashiga ciro abubuwan ciki tana neman wayanta, wasu expensive designers perfumes ne sai box na polo diamond watch da another box na LV brackets sai kuma cute note, ganin bataga wayanta ba yasa tace “Innalillahi na manta ban karbi wayana daga hannunsa ba” abu Ni’ima ta danne dataji ya tsayamata a kirji tace “wane?” Yatsine fuska Hawwa tayi kadan tace “Khaleel” murmushin dole Ni’ima tayi tace “ohh wai mijinki, shiya baki gifts haka”? Gyadamata kai Hawwa tayi not paying attention to her sabida yanda taji ranta yabaci yagama tabata yatafi da wayanta, hannu Ni’ima tasa tadauki note din ita adole sun dawo kaman da tace “read note daya miki mana bari na karanta miki” tai murmushi tace “yarubuta my first gift with love to Mrs Lee Kulu Yar Sanda” dan tsaki Hawwa taja tace “dan rainin wayau” Ni’ima tace “he’s so romantic gurl common ina kukaje”? “Hawwa!” Ammi ta kwalamata kira dayasa Ni’ima ta tashi dasauri tace “bari natafi har yanzu Ammi fushi take dani gobe zanzo maybe by then yakawo miki wayan sai mu kirashi”gyadamata kai Hawwa tayi ahankali tace “take care” Ni’ima tace “I love you Best” baki Hawwa tabude zatace love you too kaman yanda sukeyi da saita kasa furtawa murmushi tamata ahankali mai taushi tace “thank you agaida Mama” juyawa Ni’ima tayi tayi zaure tana tafiya ahankali hoping Hawwa zata kirata ko agogon nan ne tabata amman taji shiru tace shikenan Hawwa ta chanza ba haka Hawwa takeba da ba, ko waya Hawa tasaya zata iya sadaukar mata amman yau ko kudin ma datace batada su Hawwa bata bataba, ga gifts tagani but Hawwa couldn’t give her a thing. Komi Hawwa ta kwasa ta shiga daki da sallama Ammi ta kalli Ramla tace “fita zanyi magana da Yayarki” fita Ramla tayi ganin yanda ran Ammi yabaci tana fita Hawwa tayi wajen Ammi dasauri tace “Ammi dan Allah kiyakuri yazanyi I have to talk to her amman naji maganan ki bazan maida ita kawata kaman d’a ba!” Kabar da hannunta Ammi tayi daga jikinta cikin tsananin fushi tace “you are very very very stupid Hawwa!”Dasauri Hawwa ta kalli Ammi dan bata taba zaginta ba, rai abace Ammi tanuna kanta tace “is something wrong with your brain? I expected you kice kinji kin yafe let’s end things kaman yanda ita tai initiating at first ki sallameta but kin tsaya kina hugging Ni’ima are you mad?” Baki Hawwa tabude tace “Ammi wlh bah……” “yimin shiru!” Ammi tafadi tana mata ihu, Hawwa tayi shiru tasauke kanta kasa Ammi tace “imagine kun fita keda mijinki yabaki gifts wannan kawar kike nunamawa har tana tayaki karanta note din da mijinki yarubata miki, you are telling her zaki ma Oganki magana kan licence dinta, zaki tayata kiran Baban Yaseer what is your business with Ni’ima and her affairs sai Ni’ima ta kasheki zakisan ta tsaneki ba kawar arziki bace?” Ammi tai ihu she don’t care at this point uban kowa yaji Baba yashigo dakin yace “da kyau Zainabu wanke miki ita tunda kunnen kashi gareta” Ammi tace “Uwarki ce Ni’ima ko ubanki da bazaki iya hakura da ita ba can’t you leave with out her? Wlh kika kira Baban Yaseer kokikai magana kan licence dinta sainayi mummunan saba miki, Hawwa kika kara jawo Ni’ima jikinki wlh saina zame hannuna a lamarunku tunda ke kinsaka differentiating good people from bad, you’re a criminologist but kin kasa karantan Ni’ima kisan criminal ce ita all she’s doing dake is friends with benefit bata taba sonki ba, yau tazo wajenki sabida tasan u might be able to get her licence back for her, tasan mijinta na sonki kina karansa kika cemai yadawo da Ita zai dawo da ita, this gurl has been benefiting from you right from day one, Ni’ima tafi kowa cin albashinki saitaci tarage sauran mu yan uwanki kike rabamana” Ammi bambami takema Hawwa bana wasaba, tace “yanda kike kashema yaranta kudi kanninki da yaran kanninki basu samu haka daga jikinki suci, duka abinda kika mata arayuwa bai hana rana daya ta kwance miki zani a kasuwa ba ta zagi ubanki ta zagi uwarki ta goranta miki yanzu shine still kike neman goyata abaya kiyi Allah baki sa’a nina tafi zaria nafasa kwana gidan nan, Ramla zoki hada kayanmu mutafi” Dasauri Hawwa tarike kafanta tana girgiza kai tace “Ammi dan Allah kiyakuri” Baba shima yace “Zainab yakuri yamma tayi bani barinki kishiga hanya yanzu” kaman Ammi zatai kuka tace “Malam Hawwa na batamin rai, tana bakantamin rai, haba haba dan Allah gamai sonta ta tsaya tana gayamana mashayi ne menene menene, ga mara sonta takasa ganewa binta take ido rufe kaman makauniya,ana nuna mata gaskiya tana kulle idanu ina dalili kasheni takeso tayi da bacin rai da takaici nagayamaka bazan kwana ba Malam” Baba shima cikin masifa yace “shikenan kin batama mahaifiyar ki wacce ita kadaice bata fushi dake aduniya rai, matarnan ni da ita bama hammata iska muke akanki sabida yanda bataso ina fada akanki ina damunki, jibi yanda kika bakanta mata rai yau Hawwa kinji dadi ko”? Tashi Hawwa tayi sai kawai ta rungume Ammi tafashe da kuka tace “Ammi dan Allah kiyakuri trust me I don’t consider Ni’ima my friend anymore and namiki alkawari bazan kara bari tasan sirri na ba kawai tabani tausayi ne somehow I feel responsible for her situation and condition da Baban Yaseer baiyi all abubuwan nan ba da yanzu suna tare abinsu but bazan karaba kiyakuri Ammi na forgive me dan Allah” shiru Ammi tayi saikuma ahankali tace “naji nahakura ya isa, kawai abin namin zafi arai ne yanda kike yunkurin dawo da makashinki rayuwanka” Baba yace “Allah ya kyauta ai ta kuskura tai haka saitaga bacin raina” ahankali Hawwa tace “bazanyiba Baba” wucewa Baba yayi yafita Hawwa takai Ammi gado ta zauna sai kawai ta kara rungume Ammi, ahankali Ammi tanuna mata wasu shopping bags tace “kinga abinda Ramla tayi taga opportunity” dan murmushi tayi kadan tace “yarinya ce Ammi” ahankali Ammi tace “ina kukaje?” “Wani shagon dinki aka aunani hmm” ta tabe baki Ammi tai murmushi tace “muga abubuwan”. [10/6, 10:39 AM] +234 706 565 5343: EPISODE 5️⃣1️⃣ She wants to be Hawwarh’s best friend, wannan abubuwan da ada zatai sharing da Ni’ima gwara tayi da ita, tabata labaran hakan zaisa ta manta da Ni’ima, Ammi ta karba tana budewa tarike baki tace “au dan gidansu yartawa yake cewa Yar Sanda Kulu lallai Ibrahim yacika sarkin tsokana” Ammi tabude kwalin agogon taciro tana kama hannun Hawwa ta dauramata tace “masha Allah cip cip idan gobe yazo saikisa yaganki dashi yaji dadi haka akeyi ma miji” Hawwa tadan turo baki tana tauna baki batadai magana ba gudun karta batawa Ammi rai Ammi tasamata bracelet din shima yamata kyau sannan ta bude turarukan ta feffesa mata itama Ammi ta fesa anata jikin tace “uhm ni Maman Amarya nima nayi kamshi” dan murmushi kadan tayi Ammi tace “kai gaskiya mijinki ya san kan turare Hawwa kinji kamshi” dasauri tace “Ammi nabaki ki daukesu ni dama inada turare na” dakuwa Ammi tamata tace “kwal ubaki Hawwa mijin naki yamiki kyauta zakimin, kaji yarinya inga kin bama wani saikin sani” turo baki tayi ta tashi kawai tana rage kayan jikinta Aminu yayi sallama yashigo wani waya daban yakawoma Hawwa yace “Ya Ibrahim yace nakawo miki” wayan takalla Iphone ne bamatasan wanne ba ganin Ammi na kallonta ta wutsiyan ido yasa tasa hannu ta karba tace “to” ta ijiye tawuce bayi. Around 10 duk sun kwanta ita Hawwa sabida zatai azumi gobe Ammi kuma sabida zatai tafiya gobe, sabon wayan dataki bi takanshi tuntuni ne yahau ringing ita batamasan sim dinta ne ciki ko wani dabanba hakanan dai taji bazata dauka ba, wayan na karewa yashiga ringing again Ammi tace “wai ba ke ake kira ba Hawwa nafasan ba bacci kikeba” tashi tayi ta sauka daga gadon tasa hannu tadauki wayan akan mirror tadawo gadon ta kwanta sannan ta danna wayan takai kunnenta sabida Ammi yasa ta kwantar da murya sosai hakan yasa muryanta yayi wani irin dadi ahankali tace “hello” lumshe idanu Khaleel yayi yana gyara kwanci afalo ashagwabe yace “I’m hungry Kulu” wani iri Hawwa taji yanda yayi magana hakan yasa tayi shiru, Khaleel ahankali tace “I don’t feel like eating abinda chef namu suka dafa, nazo kimin girki Kulu?” Runtse idanu Hawwa tayi tace “nace banson sunan nan” ahankali yace “but Hawwah is Hawwa Kulu” Shiru Hawwa tayi the way yake kiran Hawwa dadi, sabida Ammi tadaure tace “bacci zanyi zan tashi nayi azumi anjima good night” zata cire wayan daga kunnenta yace “but it’s not Ramadan, azumin me kikeyi ramuwa?” Shiru tayi ta lumshe idanu kaman bazata amsashi ba tace “nafila ina azumi Monday and Thursdays” cikin yar karaman murya yace “nima zanyi” yayi shiru jin batace komiba Khaleel yace “sainai addu’a Allah karya baki ikon bata auren mu, I want to live my life with you” yafadi ahankali baimasan mesa yake fadin hakaba but kawai yanaji ajikinshi bazai iya rabuwa da ita ba dan juyawa Hawwa tayi ganin Ammi tayi bacci ga ijiyan zuciyanta tanaji hakama Ramla yasa ahankali tace “you’re a liar! Kaida ke wulakanta mata bakasan darajansu ba, imagine locking your Baby Mama in jail, Allah bantabaji I hate someone kaman the way na tsaneka ba” shiru Khaleel yayi sai kuma chan yace “do you love my gift?” Cikeda tsana tace “I will never love anything that comes from you” shiru yayi baice komiba Hawwa kawai tazare wayan daga kunnenta daidai yasake kira kaman bazata daukaba tadauka kafin yayi magana tace “how could you send that video to Nursing Council don’t even deny it nasan aikinka ne, why would you do that to my friend?” Hamma taji yayi yace “zan fita I know you don’t have friends so bansan wat you are saying ba bye” Hawwa tace “aikin kenan party giya da mata” murmushi yayi yace “gashi na aureki” zatai magana ya katse wayan jitayi ranta yana kuna yana susa tasan yanzu club zaije maybe Allah kadai yasan time dazai dawo shiru tayi sai chan ta tuna yanda yamata kiss a kumatu a mota dasuri takai hannu tashiga share kumatunta kaman yasamata dafi ahaka tai bacci. Washegari around 8 suka fito dudda tanajin bakin cikin shiga motan nan haka ta shiga Ammi tafara kaiwa park sannan tawuce office. Tundaga gate ake mata yajiki ana mata Allah kyauta tana zuwa direct office na DIG tayi tai knocking yabata izinin shigowa yana ganinta yadakatar da rubutun dayake yace “Hawwa are you sure you’re strong enough kidawo aiki?” Murmushi tamai tace “yes Sir thank you” anatse yace “welcome back” gyadamai kai tayi ganin ta tsaya bata wuce ba yasa yace “akwai wani abu ne?” Gyadamai kai Hawwa tayi cikeda damuwa, seat dake gabanshi ya nuna mata hakan yasa ta zauna akan kujeran ya ijiye pen na hannunshi yace “I’m listening Miss Hawwa” gyadamai kai tayi anatse tace “Sir I have a very serious problem I need your help” gyara zama DIG yayi dan yana bama Hawwa respect da girma dan ijiyan zuciya ta sauke tace “Sir I’ve never been to Senate President house banda time din nan damukaje aiki, I know nothing about them or household nasu” with so much anticipation DIG yace “what’s with Excellency Hawwa?” Ijiyan zuciya ta sauke cikin raunin murya sosai tace “Sir ranan danai accident ina hospital Babana yabasu aurena, sai bayan mun dawo gida anyi discharging dina ake sanardani wai wannan yaron nasa Khaleel aka auramin” tayi maganan hawaye mai zafi na sauko mata DIG kanshi was in shock yazaro idanu yana kallon Hawwa yace “you mean Khaleel Baban Noor”? Gyadama DIG kai tayi bakinta na rawa tace “I have no idea me suka gayama Babana, banso Khaleel yake yakarani acikin sahun matansa sabida yayi using dina and dump me bayan 1 or two weeks” Ko kadan DIG baiji dadin news dinba but still cikeda damuwa yace “Hawwa akanme mahaifinki zai bada auren ki batare dayayi bincike ba? I’m not saying that because maybe zasu miki mugunta or something no su basa wannan, kawai dansu baisan menene aure ba, baisan darajan auren ba, mata are like papers zai iya bude this page ya yaga and open another page, so why will your father get your married to such kind of man”? Bayan hannu Hawwa tasa tagoge idanunta tace “sabida he’s tired of me, yagaji da yanda nake zaman mai agida ba miji” DIG ko kadan baiji dadi ba yasakeyin shiru sai chan yace “to wani help kike magana zan miki”? Share fuskanta tayi tass kaman batai kuka ba takalleshi tace “I want you to come with me Sir muje ka gayama Babana the type of Man Khaleel is cus wai on 23RD this month za’ayi biki zan tare, I don’t want this marriage I don’t want to be victim of circumstance na gayama Babana all I know yaki yarda I’m sure ka tayani gayamai zai yarda”. [10/6, 10:39 AM] +234 706 565 5343: EPISODE 5️⃣2️⃣ Kallonta DIG ya tsaya yana yi kaman mai lissafi na kusan 2min sai chan ya sauke ijiyan zuciya yace “Hawwa listen ki fahimceni keba yarinya bace I will be very raw in whatever I will tell you now” yadan sauke ijiyan zuciya yace “I’m a father inada yara mata babu wanda ya isa yazo yace zai aure yarana nabashi batare danayi bincike ba, for mutanen nan suzo mahaifinki yadauke ki sharp sharp batare daya damu dako kinaso ko bakiso, ko kinsan guy din ko baki sansa ba yabada ke only mean one thing” yadanyi shiru yana kallon Hawwa yace “just like rest of the victims parents kema maybe mahaifinki just did it for money ne so kina gani koda zanzo nace gashi gashi mahaifinki zai yarda akashe auren?” Hawwa tai shiru yace “saikuma second abu, Hawwa you’ve been in this job kinsan yanda aikin gwamnati yake, Baban yaron nan sune Nigeria gabaki daya do you want me to be on the bad side of such kind of people?? Naje nace kaza kaza ko baban ki baice ni ba ne las las zasu gano nine kinsan abubuwan da hakan can cost me?” Yasake shiru yace “banda haka this is personal matter not work related, maganan aure ake ni as Oganki ko Boss dinki baikamata na shiga ba sai inzo naji kunya nan gaba cus of What If dayawa dana hararo in the case, what if ke bai sakeki like the rest of the matan ba? What if ya zauna dake har abada? Hawwa you have power what if you somehow influence him ya gyara all those hali and changed? Idan ya chanza is a good thing since he’s not a murderer ko wani kidnapper” Ahankali DIG yace “just think it through but I don’t think is proper for me to interfere Hawwa, kiyakuri but I don’t think hurumina ne tunda har Babanki ne yabada ke da kanshi just pray and seek Allah guidance Allah sadaki da alkhairinsa” hawaye Hawwa taji ya zubomata sharrrr tai shiru a office din anatse DIG yace “so sorry Hawwa” tadade ahaka sannan ta share fuskanta tamike tace “is it okay nai resuming gobe Sir I have to be somewhere”? Gyadamata kai yayi yace “sure take your time” wucewa tayi tafita yabita da kallo tawuce tashiga motanta ta tada Maman Noor kawai tafado mata arai, she’s her only second hope. Sanin tana prison hakan yasa tawuce prison na mata, parking tayi tana zuwa ta nuna ID card nata tawuce office na prison warden din ta zauna bayan sun gaisa da Matar Mrs Adebayo tace “wakikeson gani yau Miss Hawwa”? Anatse Hawwa tace “Hadiza Muntari wacce was convicted sabida kidnapping yarta datayi that senate president case ish” dasauri Mrs Adebayo tace “ohh Hady we call her Hady anan, ai jiya an fitar da ita, wasu yan sanda sukazo da clearance from court they withdrew the case against her wlh she’s so lucky” sosai Hawwa ke kallon Mrs Adebayo Khaleel ne ya yafemata sabida jiya ta gayamai she will find evidence against him? Mrs Adebayo tace “why are you looking for her”? Murmushi kadan Hawwa tayi mai ciwo tace “kinsan nine nai investigating case din but well that aside nace ko kunada home address nata yar wani gari ce kinsani”? Girgiza mata kai tayi tace “no gaskiya yar Bidda ce but bamu da address nata” Shiru Hawwa tayi saikuma chan tamike tabata hannu suka gaisa tace “thank you very much” tawuce tafita. Tunda tafito tana tafiya zuwa parking space ta hango Khaleel tsaye jikin motarta tsaye yana sanye da dogon wando da shirt dabai saka boturan sama ba, faduwa gabanta yayi akwai tracker a motarshi ne datake ja yanzu? How did he know tana nan? Daurewa tayi ta karasa ko kallo bai isheta ba tazo zata wuceshi tabude motan ya fizgota tadawo baya kaman paper azuciye Hawwa ta buge hannunshi tace “don’t touch me again! Stop touching me!” dan zaro manyan fararen idanunsa Khaleel yayi yace “someone is in a bad mood today wow!” Yadanyi dariya yana kallon yanda tahade fuska tana kallonshi yace “smile it’s Sunna!” Hararanshi tayi jin abinda yace tace “so kasan sunna” tashiga fizge hannunta yaki saki sai kawai yabude bayan motanta dan tariga tai unlocking car din da key hannunta tun dazu datazo wajen, yaturata cikin motan yashigo shima da sauri ta matsa baya tamai ihu. “Wai mehaka? Leave me alone!” Dan cute smile yamata yace “sabida kinga matar nan an saketa is that why you’re in this bad mood?” Ja idanun Hawwa sukayi takalleshi azuciye tace “even if it means me bringing down the whole world searching duk lungu da sako I will do it! I will get Evidence and I will show Baba and my entire family the kind of person you’re! Khaleel just know this and keep it at the back of your mind bazan taba zaman aure dakai ba, you’re a worthless boy da baisan darajan mata ba! You don’t value mata! You treat us like trash! And I refuse to be one of your victim”Khaleel na kallonta yadan rage murya yace “konama wasu kenamawa? Why do you hate me?” Ihu Hawwa tamai tanaji kaman ta shakesa tace “I hate you sabida you’re a piece of thrash! I hate you sabida you’re a f*ck boy! I hate you sabida you’re a playboy! I hate you sabida you think life is just about women, money and parties! Kace nikamawa dazan tsaneka?” Tadanyi shiru kadan takalleshi da masifa eyes nata tace “kasan abinda ake cema ciwon y’a mace na y’a mace ce? I hate you sabida abinda kama all those women daka wulakantar” dan tabe baki yayi yace “I don’t want them why should I keep them?” Hawwa afusace tace “you don’t want them why did you marry them and ruined their life eh Pop boy”?. [10/6, 10:39 AM] +234 706 565 5343: EPISODE 5️⃣3️⃣ Dan shiru Khaleel yayi yana kallonta ganin yanda zuciyanta ke tafarfasa, she’s really angry today, and as far as he’s concern he didn’t ruin any girls life rather he makes their life even better and colorful, all of them and family nasu are living large yanzu, lumshe idanu yayi yabudesu kadan ya kalleta murya chan kasa yace “I can’t stay 2days without having s*x!” Wani irin yammm kunnen Hawwa yayi jin abinda yafadi tadan dauke kai daga kallonshi da sauri, murya chan kasa yace “I started getting married at 24yrs, call me anything ni ba mazinaci bane Mommy na auramin su ne nayi s*x” runtse idanu Hawwa tayi da kyar tabudesu zuciyanta na radadi yanda yake magana akan mata tace “sannu Moms boy! Mata sun dawo maka toys for your selfish satisfaction eh dan gata”? Kallonta Khaleel yayi asanyaye Hawwa taji kaman zata kama da wuta ganin yanda hankalinshi kwance tace “okay nima so kake na shiga cikinsu tell me I will be your 10th wife ko 20th?” Anatse kai tsaye kuma yace “14th wife actually!” Wani zuciyane ya debi Hawwa batasan sanda tayo kanshi takama gaban riganshi ba fearlessly ta jijjigashi ranta na kuna tace “how dare you marry me Khaleel? Sabida kaga nakai 29yrs banyi aure ba is that why you took advantage of desperate state na Baba na and use the perfect timing ka aure ne eh talk?” Tayi maganan Hawaye na cika idanunta sosai tana kallon fuskanshi ta rike gaban shirt nasa gam gam, Khaleel yayi shiru yaki magana ganin ranta abace yake yau sosai cikeda bakin ciki ganin yaki magana Hawwa tace “how dare you take away the only evidence danake sa ran zan samu na nunama Baba wayekai eh? Khaleel I don’t deserve you, after good 29yrs banyi aure ba clocking 30 I’ve been so patient cus nasan Allah will reward me for imanin danayi, why will I end up with the worst person dana sani aduniya you!? I’m too good to be your wife, you are a bad bad badddd person Khaleel I hate that kai Baba ya auramin!” Tai maganan hawaye na saukowa daga idanunta tana kallon cikin kwayan idanunsa kaman yanda yake kallonta shima, all this while batai kuka ba sabida tanasa ran she will have something to show Baba but yau da Khaleel yayi outsmarting nata sai taji duniya yamata zafi, duka takaimai a robust chest dinshi hawaye na dauka daga idanunta tace “I hate that kai Baba ya auramin! I hate you Khaleel I hate hate hate you na tsaneka! Na tsaneka” tafashe da kuka tana kaimai duka sosai akirjinshi duk yana kallonta asanyaye, cikin kuka tace “I remembered the day daka fadamin one day sainai kuka ina begging naka for mercy agaban that super market” cikin kuka har shesheka take hawaye har gemunta tace “you won! You won! You won Khaleel, I’m sorry for everything Ibrahim! I’m sorry for being rude, for insulting you calling you jobless, I’m sorry for everything dan Allah kasakeni! Please divorce me dan Allah” tashiga kuka sosai bana wasaba, bata taba sanin zata iyama Khaleel kuka hakaba, ahankali Khaleel ya lumshe idanunshi da hannu daya ya fizgota yasata ajikinshi “leave me leave me” Hawwa tai ihu amman saida yasata ya kankameta sosai tun tana hargowa hartai shiru ajikinshi tana kuka ahankali. Lumshe idanu Khaleel yayi yana shakan cool kamshin datakeyi dayamai dadi sosai tana kuka yakai bakinshi saitin kunnenta yana matseta ajikinshi ta yanda bazata iya fitaba murya chan kasa yace “I’m glad kinyi admitting defeat Kulu Khaleel never loose a fight! Mace bazata taba winning dina ba!” Zatai motsi yariketa gam ahankali yace “I will never divorce you Kulu! This Khaleel you hate so much saikinyi rayuwa dashi har abada!” Yadanyi dariya kadan mai sound yace “maybe da baki tsaneni ba danai letting naki go” awani irin hankali yace “and I will sex you just like yanda nakeyi da all the rest of those girl creatures, I will add you to the collection of women I slept with!” Yanda Hawwa ke fizge fizge kaman zata tashi amman yahanata fita daga jikinshi, yakara kai bakinshi wajen kunnenta yace “kinata neman evidence akaina bayan nine keda evidence akanki” yayi wani makirin murmushi yace “imagine Baba yaga video or pictures of when you were trying to rape me kina shamin baki, grabbing my shirt just like yanda kikayi dazun nan, trying to reap off my shirt and strip me naked, how will Baba feel?” Fizgo kanta Hawwa tayi daga jikinshi ta sauka gefe takalleshi da jajayen idanunshi tace “wat are you talking about? Ko zanyi raping maza aduniya trust me i will never go for national cake irinka da karabama all matan garin nan jikinka!” Shiru Khaleel yayi yana kallonta babu macen data taba gwada kalan zagin da Hawwa kemai, she just called him national cake, dan ijiyan zuciya ya sauke, wayanta dake inda take zaune yanuna mata yace “check your phone?” Dasauri Hawwa ta dauki wayan tabude, tana dubawa taga yatura mata hoto ta iMessage guda daya inda take saman kanshi bakinta akan nashi tarikemai gaban riga duka jikinsu ajike hannunta yahau rawa takalli Khaleel da sauri cus she’s confuse, kanshi yadan sosa irin na iskancin nan yace “I have the video inhar u finally took off the shirt kina shamin this” yanuna mata nipples dinshi cikeda iskanci, yadan kalli saman motan kaman mai tunani yadaura yatsa abaki saikuma yacire yakalleta yace “I will just start crying to Baba ince yarshi beat me up ta turani cikin ruwa tafito dani kawai tahau kissing baki na and kikayi threatening dina kan cewa dole saina aureki, nazo nagayama Baba, Baba will easily believe me daman that crazy woman tace zaki iyama maza fyade so I’m your first victim” yakashe mata ido daya a iskance Hawwa na kallonshi hawaye na cika idanunta, Comfortably Khaleel yace “idan bakija bakin nan that talks like parrots kinyi shiru anyi bikinmu an kawomin ke gidana ba I will expose this” yanuna mata wayanta yace “family naki will lose all respect for you and zama dani dole, anyhow u look at it I’m still the winner, ko kinaso ko bakiso saikin zauna dani, don’t forget you started this war with me Kulu!” Glass nashi ya warware ya sanya a idanu sannan ya kalleta yace “see you Kululuwa Yar Sanda bye” yabude kofa yafice abinshi yawuce nashi motar aka budemai brabus dinshi yazauna aka ja motan harsaida Hawwa ta daina ganinshi tafashe da kuka sosai tana kallon hoton tana mamaki what happens to her? How come is this picture photo shop ko sun bata wani abu ranan ne tunda yan kwaya ne how did she kiss this man cus batasan sanda akaiba, takai 20min tana kuka amota sannan ta tada motan tabar wajen. ** Ijiyan zuciya Momy tasauke cikeda damuwa tana kallon Salman daya gama koramata bayani acikin office dinta hannu tasa ta zare glasses dake kan idanunta tashafa goshinta cikeda damuwa tace “why that police girl in all matan dake duniyan nan dan Allah? Ko yar india Khaleely yake bukata zan iya auromai why that girl? Akanme yake chasing nata up and down tell me the truth Salman sonta yakeyine?” Cikeda girmamawa yace “I can’t say Hajiya gaskiya, but one thing is bantaba ganin Yallabai na bin mutum up and down kaman yanda yakebin yarinyar ba shi kanshi ba lallai yasani ba but he’s giving her all of his attention his time and komi Ma’am” table Mom tabuga tace “that’s wat I don’t want, yarinyar will take my son for granted wlh, zata wahalar min dashi Khaleely baitaba bibiyan any girl aduniyan nan ba saidai su suyita bibiyansa what is so special about tsohuwan yarinyar nan da he’s all over her eh? Hmm, u can go Salman just keep me posted whenever he sees her and wat they discuss about” gyadamata kai yayi yace yes Ma yawuce yafita. Tashi tayi ta tsaya jikin window ta hango Khaleel din na buga ball da Noor he looks so happy haka Noor ma Mom ta sauke ijiyan zuciya, bude kofan office din nata Mom tayi tashiga another elevator dake wajen tasauka kasa tana tafiya zuwa garden da Khaleel ke buga kwallo Noor dake sanye da jersey na Liverpool looking so cute tace “Granny join us” murmushi Mommy tamata tace “continue playing Princess dina” takalli Khaleel dake wasa da kwallo abinsa kaman bai ganta ba tace “why do you keep chasing that Police girl Khaleely?” Batare daya dagokai ya kalli Mom ba yana bugama Noor kwallo yace “what is your business with my affairs Momy”? Dan shiru Mom tayi taji zafin amsan daya bata inda sabo sun saba haka yake musu magana agantale, ahankali tace “common My Leely I didn’t train you to be going after kowace kalan mace aduniya! You have everything na rayuwa babu wacce kakeso dabazaka iya samuba” daidai lokacin yabuga kwallo araga shida Noor sukahau suna jumping suna ihu yadagata yana ihu suna dariya sannan yasauke ta yace “go to your Nanny tamiki wanka” dasauri Noor tawuce tana gudu shikuma yadauki kwallon cikeda iskanci ya wurgama Mom tai baya baya kaman zata fadi sannan tarike ball din da kyar tana haki tace “Khaleely banson iskanci fa, karyewa kakeso nayi?” Khaleel ya kwashe da dariya sannan yataho inda take yabata sidehug yana daura hannunshi akafadanta cikin sangarci yace “Mom tsoro kike zan auro miki yar sanda?” Hade fuska tayi hakan yasa ya kwashe da dariya again Mom ta tsaya tana kallonshi he’s so happy this days, Khaleel yace “Mom do you think she will stop me from living my life? And enjoying myself?” Cikeda damuwa Mom tace “eh mana Khaleely girls like her sunfi karfinka” dariya yayi yace “Mommy I’m man enough to control kowace kalan mace na aura your Son is not a boy” yasaketa yawuce saikuma yadawo ashagwabe yace “Moma we will be having wedding on 23rd get ready invite all your friends, I want my side furnitures change, sannan agayara my main flat” yanuna wani arnen flat dake dayan barayin gidan dasauri Mommy tace “no Khaleel you will never leave my sight gaskiya side dinka dake cikin flat dina zaka dinga zama not bangaren chan kaji ba” wucewa yayi abinsa batare daya kulata ba yatafi sama gym dinshi yashiga yashiga yin exercise kafin daga bisani yafada shower yayi wanka yafito Sam haryazo suka tafi party abinsu. [10/6, 10:39 AM] +234 706 565 5343: EPISODE 5️⃣4️⃣ Ranan gabaki daya Hawwa jitayi batajin dadin komi, har Ramla saida taga Hawwa was not in good mood sabida yanda tai shiru batama iya magana da kyau, sai lissafi take how zata fita daga this mess? Idan yanuna video ko pictures yacema Baba tayi kokarin mai fyade duk zasu yarda ta ina kunya zai barta ta kallesu dagashi har Ammi that means everything Ni’ima said is true about her. Washe gari tsaf ta shirya ta tafi aiki around 12 DIG yakirata tashigo office nashi murmushi yamata yace “okay Ogana gabaki daya yakirani yace nabaki leave sabida kiyi planning wedding naki da kyau an baki 60 days” zaro idanu Hawwa tayi tace “Innalillahi 60 days that’s 2month, mezanyi da all this time Sir”? Dan murmushi DIG yamata yace “Hawwa have you seen abinda nafada miki jiya? Imagine danaje wajen Babanki to, wannan da Ogana ne yakira yace abaki 2months wedding leave abinda 3weeks ake bayarwa but naki is different, so zaki iya tafiya, we will see you on the wedding day in sha Allah idan kinyi inviting namu, Hawwa May Allah bless your home, Allah miki albarka, nasanki da ibada da yawan azumi Allah shine maganin komi so call on to him shine yasan wats best for you” kuka taji yana zuwan mata amman tahadiye ta gyadamai kai ta tashi ahankali tafito tana tafiya zuwa office nata wani officer yace “Miss Hawwa kinada bakuwa bamu barta tashigo nan ba tana chan” yamata pointing waiting room nasu, da mamaki tadinga tunanin waye ko wacece zatazo wajenta, dudda Ammi na hanya dan yau zata dawo amman ai baici ta iso ba tace mata by 11 zatabar gida, why is she even thinking of Ammi? Ammi bazata taba zuwa wajen aikinta ba, hanyar waiting tayi ganin Ni’ima taci gayu cikin atampa mai kyau ta yafa dan gyale ta rike handbag a hannunta yasa ta tsaya turus Ni’ima tamata murmushi kawai ta taso da gudu tazo batai wata wata ba ta rungumeta tace “Best suprise” chak Hawwa ta tsaya without hugging her back harsaida Ni’ima tadago ta kalleta tace “are you not happy to see me?” Dan girgizamata kai Hawwa tayi tace “no is not like that” dasauri Niima tace “muje office naki anata kallonmu anan” kawai takama hannun Hawwa, ahankali Hawwa tabita har zuwa office nata suka shiga idanunta ne suka sauka akan iPhone 15 pro max na Hawwa dake kan table last she check Hawwa was using Samsung S10 harya chanza mata wayane? Lallai gayen nan, abu taji ya tsaya mata arai dasauri tasaki hannun Hawwa tai wajen wayan tadauka tace “wow kin chanza waya Hawwa? Kin koma iPhone? Ni fa banson iPhone ance basu rike charge duk application saika saya? Baka iya downloading movies anyhow, komi kudi, Ke kika siya ko mijinki ya saya miki”? Karasowa Hawwa tayi ciki tazauna ahankali tace “shi ne” wani irin murmushi Ni’ima tana danne bakin ciki da zafi datakeji aranta tayi tace “awwwn lovebirds, ohh my my, Hawwa I’m happy for you Allah yaga how patient you are yabaki mai sonki, wai yaushe kuka hadu ne baki taba bani labarinsa ba, eh yaushe kuka hadu?” Baki Hawwa tabude zatai magana akai knocking kofan da sauri dukansu suka kalli kofan Abraham ne ganin Ni’ima yasa ya tsaya yace “can I see you Miss Hawwa”? Gyadamai kai tayi tace “sure” ta mike suka fice tarufe kofan dawani irin sauri Ni’ima ta danna screen din wayan ganin babu password yasa tashiga cikin wayan dasauri tace “calls” call log tashiga d only number datai magana dashi for long batai saving ba saina Ammi datai saving da Ammi hakan yasa tashiga kwashe number da she’s sure Khaleel ne dan ya kikkirata bata dagawa daidai tana gama kwasa tanaji ana taba kofan da sauri tafita tarufe wayan ta ijiye kan table Hawwa ta shigo rike da Maltina ta ijiye gaban Niima, Ni’ima tace “thank you Best” Hawwa ta zauna Ni’ima tace “gist me Best ya shirye shirye? Kayan daki kayan kitchen? Na kaiki wajen wanda yamin na dakina?” Ahankali Hawwa tace “Baba da Ammi are in charge of everything bansan mesuke ba” gyadamata kai Ni’ima tayi saikuma tace “wai har yanzu kin rikeni azuciye ne? Best I’m really sorry wlh ina sonki you mean the world word to me kinji” dan lumshe idanu Hawwa tayi saita gyadamata kai tareda bude idon, Ni’ima tace “anko fa? Nafitar miki da anko?” Shiru Hawwa tayi saikuma ta gyada mata kai, murmushi Ni’ima tayi tace “thank you, can you call Baban Yaseer for me yanzu da wayan naki”? Shiru Hawwa tayi all maganganun Ammi nadawo mata ahankali tace “Ni’ima banso nakara shiga lamarinki da Baban Yaseer I promise kaina that, for licence naki nayi magana za’a samu nasara in sha Allah” murmushin karfin hali Ni’ima tayi tana danne abinda takeji azuciyanta tace “shikenan hakan ma I’m grateful after kalan abinda namiki not everyone will even help me that much, kinada zuciya mai kyau Hawwa, thank you” gyadamata kai Hawwa tayi, daidai nan wayan Hawwa yahau ringing Ni’ima ta saci kallon screen din ganin number data kwashe ne kaman Hawwa bazata dauka ba, but ganin Ni’ima and tanaso tanunama Ni’ima she’s cool with Khaleel kodan tacire tunanin Baban Yaseer da ita aranta yasa gently tadauka takai kunnenta, murya chan kasa Khaleel yace “I sent a delivery guy what’s your office number”? Shiru tayi chan tace “baza’abarshi ya shigoba” dan murmushi yayi yace “no one can stop my delivery, office number Kulu” murya chan kasa tace “0040” katse wayan yayi almost 1min saiga knocking anatse Hawwa tace “come in” bude kofan akayi wani delivery guy ne rike da flowers na red roses da akai wrapping katon gaske, saikuma platter na yan gayu na different intercontinental dishes da note ajikin both of them delivery guy din yace “I’m looking for Mrs Hawwa Alhassan Ibrahim Khaleel” Ni’ima jitayi yawun bakinta yayi daci da kyar tahadiye, ahankali Hawwa ta mike ta nunamai table din zuwa yayi yafara mika mata flowers din dake kamshi sosai like Khaleel plus kamshin roses again, office din yacika da kamshi, karba tayi ta ijiye sannan yabata platter na abincin shima ta ijiye yabata note nashi tai signing sannan ya tafi, kafin Hawwa ta zauna har Ni’ima tasa hannu tadauki card dayayi note ajiki tace “love bird bari muga meya rubuta miki” dasauri kafin Hawwa tace wani abu, tace “_I know you haven’t had breakfast banson matana looking skinny you are too light for my liking, eat and get chubby, cheers to starting your leave today! Sowie about yesterday with love Mijin Kulu❤️_” Murmushin dole Ni’ima tayi ta ijiye card din, taja platter box na abincin tana budewa tace “eat mana” wow tafadi ahankali lafiyayen abinci ne aciki dat are very hot, mash potatoes da chicken wings, samosas, Pasta sai Mandi rice, ga salad ga fruits juice very cold ga sweet da cingum na mentos, kallon abincin itama Hawwa take, deep down she feels happy but then she don’t wanna feel d happiness ahankali tace “ke kici idan zakici” dasauri Niima ta girgiza kai tace “a’a inacin abinci nafito” gyadamata kai Hawwa tayi saita rufe platter ta matsar gefe idanunta suka sake saika akan rose din kawai ta tsaresu da idanu Niima duk na kallonta, aranta tace “munafukar mugun son mijinta take amman tana bobboyewa, hala ma sun riga sun sadu” wayan Hawwa ya shiga ringing dasauri ta waigo ganin Khaleel ne yasa ahankali tadauki wayan takai kunne murya chan kasa Khaleel yace “have you eaten? Is the food good? Kona chanza mana Chef? Shizai dinga mana girki bayan auren mu, abincin yayi”? Shiru Hawwa tayi murya ciki ciki tace “mesa baka dafa da kanka ba”? Dan zaro idanu Khaleel yayi yace “Momy bata barina in kitchen I don’t know me akayi a kitchen” murya chan kasa Hawwa tace “uhnn Moms boy” murmushi kadan Khaleel yayi yace “do you like the rose?” Kin magana Hawwa tayi, ahankali Khaleel yace “but I said sowie about yesterday” murya chan kasa Hawwa tace “sowie is not sorry” dan dariya kadan Khaleel yayi ahankali yace “wa akace tana tareda ke a office?” [10/6, 10:39 AM] +234 706 565 5343: EPISODE 5️⃣5️⃣ Faduwa gabanta yayi jin tambayan daya mata, hakanan sai takasa magana, “answer me” yafadi da kakkausan murya still kin magana tayi sai kawai ta zare wayan daga kunnenta takatse ta ijiye takalli Ni’ima ahankali tace “zan tafi gida natashi” tashi Ni’ima tayi tace “toh nima bari natafi, bari natayaki daukan rose din saike ki dauki platter” wani iri Hawwa taji amman saita daure ta mike tashiga hada abubuwanta tadauki car key suka fito tare ita tana rikeda platter Ni’ima na rike da rose din har zuwa inda motar Hawwa yake, Ni’ima sai kallon motar take tanaji kaman tahadiye zuciya ta mutu idanunta harsun kada sun chanza, abayan motan sukasa komi Ni’ima na kallon motan irin wannan fa ba tokunbo car Hawwa ke dashi ba no, asalin sabuwa gal ce, komi na motan ba ariga an daye mata ledaba, maida kofan bayan Hawwa tayi tarufe tace “bye” tawuce ta shiga gaba Ni’ima na tsaye tana kallonta, Hawwa taja mota tabar wajen abinta, da kyar Ni’ima ta iya wucewa zuwa wajen tata motar zuciyanta kaman an barbada busheshen barkono da danye tsabagen azaban radadi dayake mata, sai kawai ta tsaya tana kallon motan ta, motar Hawwa tada Toyota Camry ce 2006/2007 ita lokacin da Baban Yaseer yabata Camry nan na 2014 kaman zata haukace dan tafi na Hawwa kyau da tsada gata latest, but yanzu dataga motan da Hawwa keja benz datakai irin 150M sai taji ta tsani tata motar, saitaji ta rainata, wai tayaya ma rana daya Allah zai dauki miji mai bala’in kudi yabama Hawwa ne? Eh? Within a blink of an eye rayuwan Hawwa ya chanza kakap, big phone iPhone 15 pro max, ita tana fama da Samsung S21 dinta da ada takejin dadi yafi na Hawwa S10, Hawwa ce big car, ga sadaki mai tsoka, ga gwalagwalai, Hawwa ko sisi taki bata, da dane da hala yanzu Hawwa tabata like 20M from that sadaki wlh dan Hawwa bata kyashin bata abu, Hawwa is going to big house now and yaron seems to love her alot, jibi yanda yake bata gifts, ranan su diamond agogo dasu turare yau abinci da flowers masu tsinannen kamshin dadi, he’s so romantic, she thought babu miji that will be as sweet and romantic as Baban Yaseer yanzu taga wanda yafisa. Hawwa ta hadu da irin gayen kan taki fadamata har sai bayan tayi hauka? The way suke soyayya hakan nan she can swear Hawwa tadan jima da sannin gayen? Wannan dayaketa bata gifts sunyi sex ne? Hawwa is so happy she wants her to be sad, tafison taga hawaye da bakin ciki da bacin rai da damuwa akan fuskanta, wannan gayen ya shigo rayuwanta yasa Hawwa ta chanza bata damu da itaba yanzu, imagine wai ita Hawwa ke shama kamshi, what will she do yanzu? Da kyar ta lallaba tashiga motan ta tada tabar wajen tana tana tafiya akan titi tazo ta wajajen banex ta kalli masu bara dake wajen, sai kawai tayi parking motan tafito taje wajensu tace “zan baku kyautan kudi sosai amman saikun bani wayanku na tura wani sako” har rige rigen bata wayan ake, kakkarba tayi marasa kati har tana samusu ta bank dinta, sako tashiga turama number Khaleel da kusan duka number su sannan ta basu 5k suraba tawuce takoma mota tana murmushi taja abinta zuwa gida. ** Khaleel na cikin mota tareda Sam wayanshi yayi kara daukan wayan yayi yaga messages guda 5 from different numbers hardly unknown ke kiranshi ma talk more of sako, kaman bazai budeba saikuma yabude daya. “_Hawwa is a whore! Tsohuwan karuwa ce she sleeps with everyman dayake zuwa yace yana sonta saisa suke guduwa basa aurenta sabida tabasu abinda suke nema_” Chak Khaleel ya tsaya yana kallon messege din to be very very honest he doesn’t care idan Hawwa sleeps around or not cus yasan tun zamanin da wato old days aka daina samin virgins, konji is real babu yanda za’ayi yataso maka baka nemi wanda you will sleep with ba so what ai d’ane tayi, baida right to judge her life is not easy takai this years 29 without a man, shi tun yana 24 yafara ai, but dudda haka saiyaji still zuciyanshi namai wani iri sai kawai ya ijiye wayan da sauri without opening sauran messages din ahankali yace “park the car” Dasauri Sam yace “lafiya? We are not there yet” dan murmushi Khaleel yamai yace “just give me a moment” fita yayi daga motan yafara tafiya zuwa chan gefen titi baitaba sani akwai randa za’a gayamai wata yar iska ce harma yaji abun yadameshi ba, ko yadingajin ciwo aransa ba, duk sai yaji wani iri, who even send the message? What if is Hawwa? He don’t think she will ever defame kanta dudda yasan batason auren su but Hawwa is someone that value self respect and image nata, ko kadan batason compromising self respect and imagine nata saisa he even use that picture and threaten her with it, cus yasan she will not want him to expose that koda ba gaskiya bane dan she values her self respect, juyowa yayi yakalli Salman daya fito daga motan yana kallonsa da hannu yama Salman alamu daya daukomai wayansa amota daukowa yayi yazo wajen yakawomai dasauri ya karba yabude second message din. “_Hawwa babe din boss dinta ne DIG she slept with him in order ya dauketa yasata a task force din nan dan she was an ordinary police girl before without any star_” Sai another message. “_Officer Hawwa sleep with yaran office example Abraham data girmeshi da shekaru slept with Hawwa countless times_”, Yanda zuciyan Khaleel ke bugawa kasa cigaba da bude sauran messages din yayi ya manna ma Salman wayan a kirjinshi yace “track those numbers all of them for me, track them! I need information uuughhhhh!” Ya dunkule hannu yayi punching air yawuce fiuuuu yatafi mota ya shiga da kanshi yarufo da mahaukacin karfi akaja motan Sam yace “lafiya are you okay”? Lumshe idanu yayi yaki magana har sukakai party saukowa yana shiga yadauki about 5 shots na tequila yana sha Sam yace “Lee are you okay? Why are you drinking like that” ko kallonshi baiyiba shaye shayen dayahau yi saida yabama duka abokanshi tsoro saida yayı total out sannan Sam da Moh suka kaishi sama aka kwantar dashi agado Moh yace “kasan what’s wrong with him”? Girgixamai kai yayi suka wuce suka fita daga dakin aka barshi warwas agado. [10/6, 10:39 AM] +234 706 565 5343: EPISODE 5️⃣6️⃣ Washegari Khaleel yafarka adakinsa da kyar ya lallaba yaje yayi salla wuraren 9, ko wanka baiyiba yafito yasauko kasa Mommy na falo tace “good morning Son” ko kallonta baiyiba Noor ta taho wajenshi da gudu tace “Daddy” kanta yashafa kadan yace “go to grandma I’m coming Noor” yafice idanunshi sunyi ja duk sun nuna alamun bacci, yayi waje yana kallon Salman daya taho da sauri Khaleel yace “ya?” Salman yace “we tracked the numbers duka numbers din beggars ne dake hanyar banex, da kyar bayan nabasu kudi suka iya sanar dani wata mace ce tazo tabasu 5k tayi amfani da wayansu” dasauri Khaleel yace “did you ask them description nata?” Salman yace “yeah wai batada tsawo sosai she’s very fair and da Toyota tazo” shiru Khaleel yayi kaman mai tunani, kawai yawuce wajen motar sa Salman yabiyosa ya shiga driver ma yashiga sukabar gidan, ahankali cikin muryan gajiya da bacin rai yace “my wife’s house” jan motan sukayi har zuwa unguwan su Hawwa. Baba na kofar gida azaune da aswaki a bakinsa ya hango mota yasan Khaleel ne kawai sai yafara murmushi kafin ma abudemai Khaleel yabude da kanshi yafito Baba ya tsareshi da idanu ganin idanunshi adan kumbure hakama fuskanshi dasauri Baba yataso shima Khaleel yawuce wajen Baba kafin yayi magana har Baba yakai hannunsa kan fuskanshi cikeda so yace “bakada lafiya ne Ibrahima”?Baba Khaleel ya kalla dan ranshi abace yake yayi shiru yakasa magana sai dan huci da yasauke Baba sai kawai hankalinsa yatashi yace “meya sameka? Tell me”? Dan ijiyan zuciya yasauke yajuyo yakalli Salman da hannu yamai alamu yakawomai wayanshi wayan aka kawomai muryan Khaleel ba dadi yanunama Baba wayanshi yace “Baba wasu sakonni aka turamin marasa dadi bazan iya karanta maka ba kaima, nasa ammin tracking number” yadanyi shiru Baba da gabanshi ke faduwa yace “ina jinka gayamin menene ke faruwa”? Cikeda jin zafi Khaleel yace “Baba matana ta batamin rai sosai, ina kyautata zaton har yanzu tana tareda mahaukaciyan nan, so nazo na ganta ne” Dudda Baba baiga sakon ba but ayanda yaga Khaleel yasan Ni’ima tayi wani abu ranshi inyayi dubu yabaci tsabagen bacin rai yace “muje ka shiga gidan kacimata mutunci ba anan waje zan kiramaka itaba, ai gidana nakane ban maka iyaka da ko’ina acikin gidannan ba, muje” Baba yayi gaba Khaleel yabishi abaya suka shiga cikin gidan ko’ina a gyare ta buga sallama gaban dakin Hawwa, Ammi ta amsa yace “da mijin Hawwa nazo Zainabu” Hawwa dake zaune daga ita sai dan rigan bacci tana danna wayanta dasauri tadauki hijabi tasaka dark blue har kasa, ita dama Ammi da hijabi ajikinta Ramla kuma na kitchen tana aiki dasauri Ammi ta tashi da fara’a tace “bismillah bismillah kushigo” shigowa Baba yayi Khaleel biyeda shi abaya, kan Khaleel na kasa yace “ina kwana Mom” “muntashi lpy Khaleel” ahankali Baba yace “biyoni Ammi” binshi Ammi tayi suka fice daga dakin tareda maido musu da kofan suka rufe, Khaleel yazuba hannu a pocket nashi yana kallon Hawwa dako dagokai batayi ta kalli inda yakeba, kaman ma batasan da mutum awajen ba, Babu wasa kan fuskanshi rai abace yace “wacece ke tareda ke jiya a office?” Batare da Hawwa ta kalleshi ba tace “da wanda nake tare, ko wanda nai magana, ko wanda nagani a office is none of your damn business” ran Khaleel abace ya daka mata tsawa da saida dakin ya amsa. “Nace dawa kike tare jiya an office!”? Dagokai Hawwa tayi adan tsorace sabida yanda yayi mata tsawa ta tabbata anji a tsakar gidan, tashi tayi daga gadon ta taho inda yake dasauri dan bataso su Ammi suji tanamai ihu suhau mata fada akanshi, hakan yasa tace “who do you think you are kanamin ihu aka?” Ran Khaleel abace yanunata da hannu yace “dawa kike tare an office jiya?” “My friend!” Hawwa ta amsa kai tsaye ganin yadameta da tambayan, cikeda jin haushi tace “I was with Ni’ima me akayi? Sabida an auramin kai saina tambayeka kafin naga kawata konai magana da kawata”? Wani irin fizgota Khaleel yayi yakai hannunshi zuwa wuyanta ranshi abace yace “what is so special about that witch of a woman da kin kasa hakura da ita? Are you a lesbian!? Are you really into girls?” Ja idanun Hawwa suka soma yi tafara dukan hannunshi hakan yasa yasaki wuyanta tadanyi tari kadan sannan ta kalleshi tace “da aurenka gwara zama da Ni’ima! At least ita bata living wayward life irin naka!”Radadi zuciyan Khaleel yafara sai kawai yakara fizgo Hawwa yakama kafadunta ya matse yana kallon cikin idanunta zuciya yakaimai wuya da kishi kai da komi ma ganin yanda Hawwa ke son Ni’ima yace “idan nakara ganin ki da yarinyar nan i will killl her! I will ruin her life! I will make her life a living hell you know me so well to know duk abinda nakeso nayi sainayi, stay away from that witch evil vile woman inba hakaba saina kasheta!” [10/6, 10:39 AM] +234 706 565 5343: EPISODE 5️⃣7️⃣ Ayanda yau taga idanun Khaleel saida Hawwa ta tsorata wlh, bata taba ganinshi haka ba, yanda ranshi yakai ga baci yasa kawai ya turata yajuya yabude kofa yafito Baba da Ammi na tsakar gidan sunyi charko charko a tsaye, yama kasa kallonsu sabida baison suga kwayan idanunshi yawuce zaure da sauri Ammi tabiyoshi daidai ya shiga zaure tace “Ibrahim!” Chak Khaleel ya tsaya batare daya juyoba, dasauri Ammi ta taho tazagayo ta gabanshi sai kawai Ammi tasa hannu takamashi ta zaunar dashi kan bench dake zauren ahankali yazauna sai kawai yakai hannayensa biyu yarufe fuskansa yafuzar da iska masu zafi kaman zai kama da wuta sakonnin nan nacimai rai, ahankali Ammi tace “it’s okay ya isa Khaleel ya isa” sauke hannunshi yayi ya gyadamata kai ahankali yace “thank you Mom” anatse Ammi cikin hikima tace “can you show me sakonnin da aka turamaka game da Hawwa”? Araunane ya girgiza kai yace “Mom banso kowa yagani, sirrin matana ne I can’t show you banso kumata wani kallo” kirji Ammi tanuna tace “nine mahaifiyar Hawwa, show me Ibrahim idan akwai abinda yakamata namaka bayani zan maka, banso ku fara aure da zargi ko kokonto aranka, ayanda abin ke tafiya nan gaba hala za’a iya maka sakonnin dayafi wayan nan daci ma da tada hankali ma, so show me” Allah yasani sabida nauyin Ammi dayakeji ne yasa gently yamikama Ammi wayanshi daya bude mata message yace “5 numbers suka turo sakkonni, nasa anmin tracking akace lambobin wasu beggars ne, jiya danai magana da ita suna tare a office dinta, I believe somehow she took my number from wayan Matana batare datasan anyi ba” duka sakon nin Ammi tabi takaranta ran Ammi yama Ammi badadi sai kuma takaraji ta natsu da Khaleel tama aminta dashi gabaki daya, dawani ne da yasaketa yace yafasa aure but shi yazo kawai yayi warning nata kan zama da Ni’ima ne, ahankali tace “Khaleel wlh karyane kazafi akeso ama Hawwa! Babu wani abu na Hawwa daban sani ba, Ni’ima so take takashe auren ku, wlh Hawwa bata taba soyayya da Oganta ba, Hawwa maza tsofaffi ma basa burgeta, sheri ne diyata ba haka takeba, sai kuma abokin aikinta Abraham tabbas ta sanar dani yaron na bibiyanta shima bawai ya iya yafurta da bakinsa yana sonta ba, ai bata bashi fuska, yana mugun shakkanta, Hawwa bazata taba iya soyayya da wanda ta girma ba Khaleel kuma wanda yake ba addininta ba, saikuma na karshe sauran samarinta“ anatse Ammi tace “Ibrahim Hawwa na can be everything, stubborn, mafadaciya da sauransu amman Hawwa na ba mazinaciya bace! Dudda ta dade batai aure ba bata taba kallon zina as solution na matsalolinta ba, duk ina maka bayanin nan sabida ni uwa ce bazanga ana so akashe auren y’ata naja baki nai shiru ba, duka sakon nin nan karya ne Khaleel koda bakai trusting Hawwa ba trust me ni mahaifiyarta, I will never lie to you kaji”. Sosai Khaleel yake kallon Ammi natsuwan da tun jiya yakasa samu bayan yaga sakonnin nan sai Ammi tabashi natsuwan in just few minutes ya yarda and he believed her, gyadama Ammi kai yayi ahankali yace “I know! Deep down I know my wife is not like this, kawai bansan mesa zuciyana keta zafi yana radadi ba bayan na karance messages din” yasan inda Hawwa yar iska ce da bazata taba tsanan halinshi ba, sabida batayi saisa she despise his way of life, dan murmushi kadan Ammi tayi tace “sabida kana sonta ne saisa kakejin haka!” Tsare Ammi Khaleel yayi da ido jin tace yanason Hawwa bayan shi yasan baya sonta he just wants to show her he can have her idan yanaso, ahankali Ammi tace “Khaleel aure dole agina foundation da trust, you have to trust matarka, itama matarka have to trust you, ta hakan ne zaku iya strengthening bond naku ta yanda babu any makiyi dazai iya zuwa ya jijjigaku kaji” gyadama Ammi kai yayi ahankali Ammi tace “tashi kaje gida kai wanka Ni’ima zanje har gidansu naga mahaifiyarta” gyadama Ammi kai yayi baiso yagayama Ammi what he’s planning dan zata iya hanashi but Ni’ima zatasan she messed with the wrong person this time, tashi yayi yawuce haryakai kofa saikuma yajuyo hada ido sukayi da Ammi kai yadan sosa yana sauke idanunshi kasa ahankali yace “thank you Mom for guiding me” yana maganan yawuce yafita Ammi tai shiru tana kallon inda yabari saiga hawaye ya sauko daga idanunta daidai Malam na zuwa zauren ahankali Ammi tace “Malam ina alfahari da wannan miji dakama Hawwa hakika Hawwa tai sa’a! Hawwa tai dace” ahankali Baba cikeda damuwa yace “nagode Zainabu da babu ke da bansan yanda zanyi handling issue din nan ba, me Ni’ima ta turo a sakon”? Karantama Baba sakon tayi tass sannan suka tashi suka wuce dakin Hawwa tana zaune ganinsu yasa ta tashi ta taho wajen Ammi tace “Ammi wlh ita tazo wajena an off…….” Tassss! Ammi ta yanka mata mari mai kyau da lafiya Baba yace “nagode Zainabu!” Hawwa ta dafe kuncinta dasauri, wani irin feeling Ammi keji aranta, irin after much struggles da wahala da kata katan rayuwa da gori, habaici maganganun banza, gulman makota da mutanen gari, kasamu ka aurar da diyarka wata yar iskan kawa na kokarin kashema yarka aure, cikin murya mai rauni Ammi tace “Hawwa magani Ni’ima tabaki a abinci kikaci da bazaki iya rabuwa da ita ba ko me? What did I tell you about that girl ranan nan? Ni da mahaifinki nan mun gayamiki Ni’ima bata kaunarki kona miskala zarratin, ta tsaneki, kukanta kukan mazuru ne, kukan karyane da yaudara, so tabiyoki jiya office kika bari tazo, kinsan cewa Ni’ima ta dauki wayanki a sace ta kwashi number mijinki?” Hawwa dake dafe da kuncinta tana kallon Ammi da mamaki tabude baki in disbelief, tace “Ammi karya yamiki kawai ya tsani Ni’ima ne” “kinci mai garinku Hawwa kaniyanki” Baba yamata dakuwa yatsunshi kaman zasu shiga kwayan idanun Hawwa yace “mijinki kike kirada makaryaci”? Sauka kanta tayi kasa ahankali, Ammi tace “ta aikama Ibrahim sako cewa DIG oganki, Abraham da duk duka samarinki dasuka gudu jikinki kike basu suna amfani dake” dawani irin sauri Hawwa takalli Ammi, Ammi tace “tayi amfani da wayan masu bara jiya at exactly 2:15 ta tura” shiru Hawwa tayi basu wani dade da rabuwa ba aka tura sakon, Ammi tace “he tracked the number masu bara sukai kwatancen ta da motarta you are lucky bai sakeki ba Allah yaga zuciyanki yabaki miji mai sonki da tsaya miki haka” Ammi ta nuna kanta tace “idan har ni Ammin ki Zainabu na kai mahaifiyarki na isa dake, dagayau namiki iyaka da Ni’ima baki ba ita! Ko wayanta kika kara dauka ban yafemiki ba Hawwa!” Sosai Hawwa ke kallon Ammi, Baba yace “nima idan na isa nakuma kai matsayin mahaifi agareki namiki iyaka da Ni’ima har abada! Ni’ima bata kaunarki! Ta tsaneki, bakin ciki take dake, idan Ni’ima tasami hanyar kasheki zata kasheki Hawwa, dan haka bassss! Bassss! Enough! Bake ba ita, da raina bazan bude idanu inga kawa na neman kashema y’ata auren da ba’a riga an kai daki ba, tundadai an baki hutu awajen aiki dagayau na ijiye dokan kada ki kara fita daga gidan nan unless shi mijin naki ne yazo yanaso yafita dake, sa hijabi muje gidansu Ni’ima Zainabu”. [10/6, 10:39 AM] +234 706 565 5343: EPISODE 5️⃣7️⃣ Koo kadan jikin Hawwa ba karfi jin abubuwan da su Baba suka fadi, dafe katifa tayi tazauna ahankali tai shiruuu tana tunani, duka abubuwan da Ni’ima tamata abaya she kind of give her excuse sabida Aliyu duk shi yaja da sauransu, so tasan ba kowa ya iya handling kishi ba, kuma tasan yanda Ni’ima ke mugun son Aliyu, so tamata excuse dudda she goes as far as tana zagin iyayenta tana tonamata asiri, but this! Yaushe ta dauki wayanta harta dauki number Khaleel dabatai saving ba? Takasa yarda still, kodai Khaleel sheri yayi mata da karya sabida ya tsaneta? Sai kawai ta tashi da sauri ta dauki wayanta takira Abraham ringing daya ya dauka tace “Abraham I remember kataba cewa kasa wani invincible CCTV camera an office dina right?” Dasauri yace “yes Miss Hawwa” ahankali tace “can you send me footage na jiya at about 1Pm zuwa 2pm” Dasauri yace “sure give me 3mins” ta katse wayan ta zauna tana kada kafa she really don’t wanna believe Ni’ima did all this dasu Baba suka fadi noo! Ni’ima tai nadaman everything datayi abaya, she’s a changed person, kishin Aliyu yasa tayi all those things ada. 3min basu cikaba Abraham yaturo mata video ta watsapp dasuri tashiga downloading yana gamawa tabude dasauri tashiga kallo gabanta na mugun faduwa tana cewa kanta No No Ni’ima can’t do this to her, aiko saiga Ni’ima na daukan wayanta tana daukan number tana kallon kofa atsorace, wani irin runtse idanu Hawwa tayi murya araunane dake cikeda mamaki tace “Ni’ima!” Ijiyan zuciya ta sauke ta fuzar da iska mai dumu ta ijiye wayan a gefe, she’s really hurt dudda bataga text dinba but for Ammi to slap her this hard that means she said alot tabata mata suna, dole Khaleel yaji ba dadi zaiga tana crucifying nashi on something da itama tanayi, fuzar da iska tayi bataso tayi kuka akan Ni’ima yau but zuciyanta namata wani iri kaman ma idan tai kuka zaifi rage mata zafin dayake mata yanzu. Hawwa na zaune a wajen idanunta sunyi ja almost 1hr dafitan su Baba da Ammi taji ana bude kofanta dasauri tadago kai, ganin Khaleel again saida gabanta yafadi da sauri taboye wayan dake hannunta na video akasan bedsheet sabida karya ga video, yana shigowa babu wata wata kawai yazo inda take zaune tana kallonshi, hannunshi yasa yakamata yadagata yajata turjewa tayi tace “stop touching me ina zaka kaini kuma”? Cikin bacin rai Khaleel yace “i want to show you wacece wacce kikai considering as true friend” kawai yajata takalmi tasaka sukai waje takasa kwace hannunta Salman yabude musu bayan mota ita tafara shiga sannan shima ya shiga aka rufe motan aka ja, to her biggest suprise hanyar office nata taga sunyi, dasauri takalleshi tace “ina zaka kaini?” Banza yamata yaki amsata har office nasu, parking yayi yana rikeda hannunta suka wuce ciki har zuwa office na DIG kai tsaye Khaleel yabude office din batare dayama yi knocking ba, DIG Hawwa tagani tareda Abraham duk zaune, DIG na ganinshi da sauri DIG yatashi yace “Mr Ibrahim I……” hannu Khaleel yadagamai strictly yace “did you bring her here yes or no?” Rai abace DIG yace “not just she duk ma wani wanda ke gidansu cus I will never take this defamatory statement likely” yakalli Abraham yace “bring everyone in” wucewa yayi yafita chan saiga wasu manyan yan sanda guda biyu sun shigo da Mama da Ammi sai Baba da Ni’ima dake sanye da doguwan rigan atampa dukansu sunyi zuru zuru dan duk suna zaune suna magana agida wasu yan sanda sukazo sukace ana inviting nasu to police station dukansu haka suka taho, Baba na ganin Khaleel da Hawwa yace “Ibrahima me kukeyi anan? Munje gidansu yarinyar nan ana cikin magana saiga yan sanda akace muzo chaji opis” ahankali Khaleel yace “nina turasu Baba” hannun Hawwa yasaki gently yasa hannu ya karbi karafunan Baba ya zaunar dashi a kujeran wajen yakalli Ammi yace “Mom sit” zuwa Ammi tayi ta zauna, gaban Mama dana Ni’ima suka shiga bugawa especially gaban Ni’ima dabatasan meke faruwa ba gabanta sai fadi yake cus su Baba dasukazo cewa sukayiwa Mama basuson yarta tareda Hawwa basuce komiba, kawai faduwa gabanta yake dudda bata kawo text messages na jiyaba dan batajin za’a iya gano ita bane, Hawwa takalla cikin makirci tace “Best is everything okay? Why did you call us here”? Wani daci Khaleel yaji aranshi yanda take kiran matarsa wani best azafafe yace “wlh kika amsa that beast sai ranki yabaci” yafadama Hawwa dake kallon Ni’ima jikinta yagama sanyi da Ni’ima sosai, faduwa gaban Niima yayi itama Hawwa tadauke kai kawai Ammi saitaji wani son Khaleel ya lullubeta. Anatse DIG yakalli daya daga cikin yar sandan mata dake taredasu Mama, ba zato ba tsammani Ni’ima taji saukan bulalaaa akafanta dayasa kawai ta zube akasa tace “wayyooo Allah na” dasauri Hawwa ta juyo jin karan bulala da dukan Ni’ima, Yar sandan tace “mai laifi kneeling yakeyi ba tsayuwa ko zama ba a police station” rawa jikin Mama yafara dasauri ta duke itama kusa da yarta, DIG yakalli Ni’ima da kafafunta ke bari sabida zafin wayan inji yace “kece Ni’ima?” Gyadamai kai Ni’ima tayi tace “eh yallabai nice” gyadamata kai yayi yace “an shigo da karanki office dina daga Mr Ibrahim akan kinyi defaming matarsa, dakuma ni, da yaron aiki na” yanuna Abraham dake tsaye ransa abace yana kallon Ni’ima, DIG yace “No body ya isa yabata min suna, idan kowa na dakin nan yabarki ni bazan barki ba!” Faduwa sosai gaban Ni’ima yake tace “yallabai bantaba ganin ka bama, saidai wanchan na sansa ta dalilin Hawwa amman me dalilina dazaisa nabata maka suna wani sherin aka kulla min ne? Best something yafaru ne”? “stop calling matana da Best!” Khaleel yafada aharzuke kowa ya kalleshi har Hawwa dasauri dan kaman zai rufe Ni’ima da duka, DIG yace “calm down Mr Ibrahim” rike kansa Khaleel yayi kirjinshi na tafarfasa yayi punching air, DIG yace “jiya wuraren 2:16 kin tura sakonni marasa dadi zuwa wayan Mr Ibrahim”? Faduwa sosai gaban Ni’ima yayi ta zaro idanu tareda dafa kirjinta Mama na kallonta hankalinta atashe Ni’ima tace “Yallabai an ina zan sami number sa har na turamai sako? Ni kuma? Sheri akamin” Dan murmushi DIG yayi yakalli Abraham yace “play the first evidence” saramai yayi yace “yes sir”. [10/6, 10:39 AM] +234 706 565 5343: EPISODE 5️⃣8️⃣ Wucewa Abraham yayi yana connecting laptop nashi to office television sai kawai ga video Ni’ima sanda take kwashe numbers daga wayan Hawwa, Hawwa na kokarin shigowa ta ijiye wayan da gudu, Mama tace “na shiga uku na lalace Ni’imaaaa” yanda kirjin Ni’ima ke rawa zaka dauka an sokashi da electricity ne, Hawwa ta tsareta da idanu just looking at reaction dinta, Ni’ima da sauri ta kalleta tace “Bes…..Hawwa I can always take anything daga wayanki, baki tabamin shamaki da wayanki ba, kaman yanda ban miki da nawa ba, ba lallai number Khaleel na dauka ba ai, abinda na kwafe daban fa number Ammi na dauka inaso namata sako na bada hakuri naga bata hakura ba” Baba yace “shegen karya kaman bokanya! Yau za’ayi maganin ki” DIG yadagama Baba hannu Ammi tace “kai shiru Malam” Baba yace “raina sosuwa yake ne Zainabu Amman nayi” DIG yace “bring in the second evidence” fita yan sandan sukayi chan sai gasu sun shigo da beggars din nan su biyar duk jikin su na rawa, Ni’ima jikinta yafara bari sosai data gansu, Hawwa kawai saitaji Hawaye yazo idanunta zuciyanta ya tsinke ganin reaction na Ni’ima so ita ta tura text din, DIG yace “zaku iya nunamin acikin dakin nan matar datazo tayi amfani da wayanku jiya bayan karfe biyu” dawani irin sauri dukansu sukai wajen Ni’ima dake susunnar dakai suna cewa “gata nan gatanan itace tabamu dubu biyar bayan tagama” DIG yace “fita dasu a sallamesu” sutafi ficewa dasu akayi. Ni’ima jikinta yahau rawa, in her wildest dream bata taba tunani abinda tayi jiya will backfire like this ba before 24hrs like this is just 11 na safe, tadauka ma dazu dasu Ammi sukazo sunzo suce an fasa auren, Khaleel ya saki Hawwa ne fa, sai kuma taji suna magana kan arabata da Hawwa. Dasauri Ni’ima tashiga jan guiwa tafashe da kuka tana zuwa wajejen da Hawwa take tace “Hawwa wait I can explain, wlh wlh sherin shedan ne kuma harda naji haushi dakika ki kiramin Baban Yaseer…………” Tasssss! Aka dauketa da mari da saida ta kwanta flat akasan wajen tanaji kaman kunnenta yafita, Hawwa takalli Khaleel daya sauke mata mari yana huci da mugayen idanu tama kasamai magana, Mama ta dago Ni’ima dasauri dataki dawowa daidai tana jijjigata, DIG yataba kansa yana kallon su Baba da Khaleel yace “Baba, Mr Khaleel ni mahaifine, dudda ban haifi kaman Hawwa ba but I have a daughter of 24yrs, ni father figure ne all mata na office din nan I consider them y’ay’ana, bazan taba having wani abu dawata ba, an sanni my record is clean, mata basa gabana, matana daya aduniya rak 25yrs of marriage, as for Abraham data kira sunansa zan iya tsayawa Hawwa in tsayama Abraham, Hawwa y’ace da kowa a office din nan fara tundaga yan gate sunsan tanada kamun kai, infact Hawwa itace one officer namu da baka ganin murmushinta anyhow! This is police station fa kace zaka bama wani kanka ai saika dawo abincin kowa, the only relationship between Hawwa da Abraham is strictly work and will always be work!” Yakalli Ni’ima dake kuka sosai tadawo daidai yace “zanyi maganinki dagayau zakisan akwai freedom of speech but shin akwai freedom after the speech? Zan barki da question din dazaki amsa kanki da kanki daga baya” wasu takardu yashiga signing gaban Hawwa yashiga faduwa sosai ganin stamp din daya daga dasauri tace “Sir!” Atare daga DIG har Khaleel suka mata ihu. “Wat!” Dan kowa ransa abace yake, Ni’ima Hawwa takalla dake kuka sosai sannan takalli DIG ahankali tace “Sir tun dazu nasa Abraham yaturomin CCTV footage na office dina nagani, I knew ita tamin, I already have it a heart dina is over between us na bar Ni’ima har abada, amman dan Allah Sir karka turata prison, she’s a mother, banda haka ita ke kula da mahaifiyar ta, karka turata prison kaji Sir” wani kallo Khaleel kema Hawwa kaman ya dauketa da mari yakeji hakama Baba da Ammi tahanashi magana amman kana ganinsa kasan ashar yakeso ya durama Hawwa, DIG ransa abace yace “idan ke kadai tama laifi saiki yafe mata, this lady tayi making so much accusation ciki harda process na promotion namu tai mocking, she played with my name! I! Ni DIG! Da ma’aikatana You and Abraham my asset, government asset! Hawwah zan wurgata gidan yari tai kaman 1month kafin law yayi taking cause nashi, ashiga kotu abata proper punishment na defamation of character na mutane uku datayi, gidan yarin nan dazata zauna na wata daya punishment ne na ambato sunayenmu wanda nine nake mata shi kafin punishment na asalin law” daga Mama har Ni’ima fashewa da kuka sukayi jin abinda DIG yace, Mama tace “yallabai amata rai, amata rai, kumin rai nima, namuku alkawari ko hanyan da Hawwa zatabi Ni’ima bazata karabi ba Billahil Azeemu, dan girman Allah kuyakuri sherin shedan ne” mtsww DIG yayi tsaki yawani buga stamp a paper dayasa Hawwa tace “noooooo” DIG yamikama yar sandan takardun yace “akaita prison now now ku jefar da ita” Ni’ima tarungume Mama da karfi tana ihu sosai. “Mama Mama karki bari su tafi dani, Mama na shiga uku na lalace, Mama karki bari su tafi dani, Hawwa, Hawwa kiyafemin Hawwa is me fa, kiji tausayina Hawwa, kimin rai, kituna su Yaseer da Yasmeen, Hawwa tare muka girma, muka taso and did everything together, Hawwa tundaga Abuja nataso nazo kano graduation ceremony dinki na yar sanda ko Baba baizo wajen ba sai ni sai Ammi” Afusace Baba yace “sabida kafana ne banje ba badan banso najeba kinji makira mai bakin hali, annamimiya algumguma, shi ramin mugunta dama kurarre ne idan baka hakashi ahankali ba kaine ke fadawa cikinsa, gashinan ai abinda kikama kanki, kinso kashe ma y’ata aure amman kalli kece kika kwana ciki, wannan saiya zama darasi da ishara agareki, adinga sara ana duban bakin gatari, kikaje gidan yari kiyita tofama kanki da Alhamdu ko Allah zai yaye miki bakin cikin nan, da kishi, da hassada azuciyanki kinji makir……” muryan Hawwa na rawa sosai tace “Babaa!” Shiru Baba yayi Hawwa ta share fuskanta Ni’ima tabata tausayi, bawai sabida tana sonta or anything ba as a human being kawai tana tuna yaranta, ahankali muryanta na rawa tace “Sir Ni’ima made a mistake okay, wlh nabarta har abada No more friendship amman please don’t send her to prison” DIG ya dauke kai kaman baijitaba, saikawai tajuyo takalli Khaleel idanunta sunyi jaa sosai cikin raunin murya tace “dan Allah Khaleel kayakuri please” dauke kai yayi tareda juya mata baya, zagayowa Hawwa tayi ta gabanshi takasa daurewa tafashe da kuka tana kai hannunta ahankali ta kama hannunsa tace “if you loook at it she lost everything already, yara, aiki, the only thing takeda shi is her freedom please Ibrahim don’t take it away from her, do it for the sake of two innocent yaranta for her kids and her poor Mom look at her” tanunamai Mama dake kuka gwanin ban tausayi, gabaki daya zuciyan Hawwa yayi breaking ta kankame hannun Khaleel tana kuka tace “please Khaleel, I know you are a good man kaji” zuciyan Khaleel na kuna ganin yanda Hawwa ke kuka yana kallonta yace “this crazy woman defame you! Haryau akwai tabon data miki a hannu, she almost killed you at the hospital! She insulted Baba! Ta zagi Mom, she booed you! She called you whore Hawwa! Takirana matana karuwa kai!” Khaleel harwani jijiya ke fitowa agoshinsa kawai yama Hawwa ihu yace “tayi maganganun banza akan matata! My wife! Zuciyana is not as good as naki i will not forgive her! She will pay for abinda tamiki all of it, nooo bazan hakura ba bazany……….” Hawwa bata taba sanin willingly zata iya rungume Khaleel ba sai this moment kawai rungumeshi tayi tashige jikinshi Khaleel yakasa karasa maganan dayake yi, tai placing fuskanta a wuyanshi tafashe da kuka mai tsuma zuciya akuma hankali ta yanda shi kadai da itane zasu iyaji, kowa ya sauke kai daga kallonsu a office din ganin yanda Hawwa tai hugging mijinta, cikin murya mai bala’in rauni dake shesheka awuyanshi Hawwa “Pleaseeeeee Husbyyy!” Wani irin automatic mutuwa jikin Khaleel yayi, Hawwa tace “dan Allah kayakuri kaji My Ibrahim Khaleel! Kanada sunan daya daga cikin annabawan Allah, show mercy, ina matarka bazan iya rokonka abu kamin ba”? Tafashemai da kuka dakawai yaji jikinshi na sanyi, gently yadago hannunsa shi yadaura kan bayanta yashiga patting yana moving hannun up down abayan ta, murya chan kasa yace “there’s nothing bazan iya miki ba, okay stop crying now” gyadamai kai tayi gently, yakalli DIG still holding her yace “for the sake of my wife that pleaded on her behalf tayi one week a prison din daganan i will decide idan zanyi charging nata to court ko zan yafemata” Hawwa tadago kanta dasauri zatai magana Khaleel yace “kome zaki cemin idan kinga dama ma kihada da kukan jini this is the least I can do, taje tayi kwana bakwai gobe ta kara gwada messing da matana taga abinda zan mata from now duk wanda zai tabaki must have to go through me” yan sanda suka shiga bambare Ni’ima daga jikin Mama tana ihu tana kiran Hawwa akai waje da ita Hawwa zata bita Khaleel yarike mata hannu tana kuka sosai yawuce da ita su Baba suka tashi da Ammi suka bisu abaya Mama aka barta tana kuka awajen. Agabansu aka jefa Ni’ima dake ihu cikin motan da akekai mata gidan yari, Hawwa sai kuka take taji tausayin Ni’ima, Ni’ima tabata tausayi, suke suka wuce suka shiga mota Khaleel na rike da Hawwa data kasa daina kuka abin tausayi. NI’IMA TABANI TAUSAYI HARDA DAN KUKANA😭 [10/6, 10:39 AM] +234 706 565 5343: EPISODE 6️⃣0️⃣ Suna kaiwa gaban gidan Baba yabude mota yafice haka Ammi cikinsu babu wanda yakalli Hawwa sabida yanda tacikasu da bakin cikin kukan datake a mota, yunkurawa itama Hawwa tayi zata fice Khaleel yarike mata hannu baice komiba hakan yasa driver Umar yabude kofa yafita, Khaleel yakalli yanda har lokacin takasa daina kuka kaman zai kama da wuta yace “are you seriously still crying sabida matar chan? That woman dabata da intention mai kyau akanki, the woman that was trying to ruin marraige namu” cikin kunci sosai Hawwa tace “I wish tayi ruining marraige dinma!” Dasauri Khaleel yace “mene?” Dauke kanta Hawwa tayi takai bayan hannunta ta goge fuskanta tace “I will not expect you to understand my situation sabida bakasan menene so ba, you’ve never loved anybody da duka zuciyanka wholeheartedly kasaken mini hannu” ta yunkura zata fita Khaleel ya fizgota tadaw ba karfi ajikinta takalleshi da rinannun idanunta, cikin bakin cikin fushi da tsiwa kaman ba itane tagama rungumeshi a office yanzunan ba tace “ka saken mini hannu Khaleel I wanna go home” yana kallonta right in the eye yace “naki nasake ki, ni kika cema dama tabata auren namu”? Azuciye Hawwa tace “yes! Sabida bana sonka! How many times kakeson namaka repeating you don’t deserve me kafin ka haddace akanka? Danasan kaine zanyi ending up with danayi abinda ma Ni’iman tai accusing dina of doin……” yanda Khaleel yake huci yasa takasa karasa maganan kawai ta dafe kanta tace “let me go you will never understand abinda nakeji araina right now, kasakeni nace” Khaleel dakejin ciwo aranshi yace “you are this hurt sabida wata dake neman halakaki”ihu Hawwa tamai hawaye na bulbulowa daga idanunta tace “I’m angry sabida ka aika Ni’ima prison! Kome Ni’ima tamin bazan taba iya mance she has been there for me ba during difficult times na rayuwana, she comforted me idan Baba yabatamin rai, idan ina bukatan taimakon gaggawa tana zuwa ta daukeni nakirata, Ni’ima give me a shoulder to cry, she listens to me, muntaso tun muna yara, I know tamin abubuwa da dama this days, kome Ni’ima tamin bazai taba kore tamin alkhairi da ba, inma da zuciya daya tayi ko bada zuciya daya tayiba I don’t care but I know she was there for me then emotionally and morally” Hawwa tai shiru tana kuka sosai tana kallon Khaleel tana shesheka tace “atleast for the sake of old times, old days, kuruciyan mu daka barta Khaleel tunda ai nace narabu da ita har abada eh? Have you ever been to prison”? Putttssss tayi da bakinta cikin kuka tace “why will I even ask you that nasan maybe that day dakazo prison was the first time kataba zuwa bama kasan menene condition na cikin prison ba, Ni’ima does not deserve to be there Khaleel why did you send her there kaitama laifi koni? I begged you ka barta ka barta maisa zaka turata wajen must you punish her? Bazaka iya barinta da halinta ba? Metayi kisankai tayi why why why ka turata prison”? Hannunta Khaleel yasaki ranshi yabaci iya baci, it took him courage ya daure baikaima Hawwa duka ba, cikin kakkausan murya yace “get out!” Cikeda fushi ta harareshi tace “kaima get out of my life, kuma auren banyi banyi banyiiii!”Tabude motan azuciye tafita abinta ta bugomai kofan motan da saida motan ya girgiza Khaleel yabita da kallo. Tana shiga gidan dakinta tawuce tabude kofa ahankali Ammi na tsakar dakin tahade giran sama da kasa bawasa kawai tace “kicire kayan jikinki ki nemi kaya kala daya dazaki dinga amfani dasu kiwuce chan dakin mai gyaran jikinki Munnawar ta iso daga Maiduguri” Ammi na maganan tawuce tafita daga dakin Hawwa tabita da kallo ganin Ammi fushi take da ita sosai tawuce ahankali ta zauna tacire Hijabi batajin dadin komi, zuciyanta ba dadi, bawai bataji zafin abinda Ni’ima tamata bane taji kuma taji ciwo, sannan ta tsani Ni’ima but again bata manta da alkhairan da Ni’ima tamata abaya ba, koda ba dan Allah tayiba, koda bahar zuciya tayiba itadai tamata, Ni’ima ke lallashinta idan Baba yagaya mata maganganu, batada saurayi mai kiranta Ni’ima call her every day sannan duk daren duniya sai sunyi waya sunyi chatting kafin suyi bacci that company kadai da Ni’ima tai keeping nata is something to her, Ni’ima tazo graduation nata, Ni’ima always check up on her, like ita mutun ne da tasan alkhairi sannan bata mancewa, kodan darajan alkhairan da Ni’ima tamata abaya bai kamata su aikata gidan yari ba, sabida Khaleel yaga yanada kudi yasa yake oppressing talakawa? Yasa an kwace licence nata an koreta a aiki yanzu yakaita gidan yari idan ta kashe kanta fa? Idan depression yakamata fa?. Azafafe Ammi daga waje tace “kinsan tun yaushe tazo tana jiranmu bama nan kuwa kikai zamanki adaki Oganniya sarauniya Hawwa”? Dasauri Hawwa ta tashi kayan jikinta tacire tadauki waji simple light gown tasaka tafito ta taho dakin, wata mai gyaran jiki ne da zatakai 50 yes daga maiduguri Ammi tabiyata 1M kudin aikinta na 3weeks, ga hakoran maka sunkai 6 a bakinta tabi Hawwa da kallo tace “Masha Allah tubarkallah amaryan namu akwai kyau Zainab, ga tsayi kaman hawainiya” dan murmushi Ammi tayi for the first time tunda ta shigo gidan tace “shareta Minawwara, namiki bayanin komi awaya gameda ita ai” ahankali Hawwa tace “ina yini Anty” murmushi tamata tace “lafiya lau Hawwa karki damu zan hadaki da Billahillazi sai mijinki yayi kuka ya susuce akanki, hadi zan miki da bazai karajin dadin wata aduniya banda ke ba, Alhamdulillah Mamanki tace bakida kishiya dan banwa mai kishiya package dazan miki” Hawwa aranta tace “niko keda kishiyoyi” Munawwarah tai murmushi tace “sai yaji kinfi yar shekara sha uku dadi” sauke kanta kasa Hawwa tayi akunyace, Ammi tawuce tafita daga dakin da har yanzu akwai yar kunyan nan tsakaninta da Hawwa, ganin haka yasa Hawwa ta dago kanta dasauri ahankali tana rage murya tace “Anty dan Allah karkimini komi, banson nasha wani magani ko wani gyaran fata, bana son shi, ni banso amin komi sabida shi, idanma akwai abinda zai kashemin natural Ni’ima abani sabida yaji bakin cikin aurena duk randa ya karba ta karpi danni bazan taba bashi kaina da kaina ba Anty” hawaye yafito daga idanunta, kallon Hawwa Munawwarah tayi sai kawai tayi murmushi tace “kika kara magana haka saina kira Mamanki bakisan aure haka kinaji bakison miji yafi dadi ba bayan anzo an fara shiri? Baki alfahari da kin sami gidan hutu ba kalli gidan ubanki, bazakije ki dangwalo arziki nan da bayan wata biyu ki chanzama mahaifinki gida? Kinsan nawa Mamanki tabiyani alamun yaron yasaki kudi, ke kiyi shiru kawai hadi zan miki gangariya Hawwa wlh sai ya susuce yarude sabida ke!” Hawwa ta dauke kai kawai bakin ciki nataso mata. [10/6, 10:39 AM] +234 706 565 5343: EPISODE 6️⃣1️⃣ Lallabowa Mama tayi tafito daga office din tana kuka sosai sai kawai taji tayi nadaman komi, dakomi ke faruwa office din nan saitaji tadauki darasa kome zakama mutum idan har baida hakkinka wlh Allah saiya kubutar dashi ya wankeshi kai saika fada matsala, duk nadama yakamata sabida tasan har abada Ni’ima bazata kara samin kawa dazata sota tsakani ga Allah kaman Hawwa ba, dubi duk abubuwan datama Hawwa but still Hawwa kuka take akan Ni’ima tana roko kada akaita gidan yari har mijinta da iyayenta najin haushinta sabida kalan zuciyanta, me Hawwa ta musu dasuka tsaneta haka? Metayi? Babu! Babu abinda Hawwa tayi, Hawwa itace sanadin da yarta Ni’ima tazama wani abu hartake aiki tanacin albashinta duk Hawwa ne but jibi abinda suka sakamata dashi. Tana kuka tashiga kiran Baban Yaseer baya daukan kiran kusan na gomasha shine yadaga murya chan ciki yace “Hello Mama” rushemai da kuka Mama tayi tace “Aliyu karufa mana asiri kamin rai wayyooo Allah na nashigo uku” yanda yaji Mama na kuka tana ihu awaya saida gabanshi yafadi adan hankali yace “meya faru Mama? Lafiya kike kuka haka?” Hankali atashe tace “Aliyu su Hawwa sun kai y’ata gidan yari Innalillahi wa Innailaihi raji’un, yau ninake ganin musiba da idanuna, Aliyu su Hawwa sunkai Ni’ima gidan yari Aliyu” kaman ruwa yacinye Baban Yaseer haka yayi shiru chan yace “Hawwa sun kaita gidan yari? Meta musu? Kuma karkimin karya kikayi haka zan katse wayana na barku” cikin kuka Mama tace “wlh bazan maka ba Aliyu, na gane kuskurena, office din Hawwa Ni’ima taje jiya dan sun shirya” cikin dan bacinrai Aliyu yace “yama akayi Hawwa ta yafema Ni’ima? How? Is something wrong with Hawwa dazata yafema wacce bata kaunarta? Bayan duka cin mutuncin da tonon asiri da tijara da Ni’ima tamata, I can’t forgive irin abin nan, wani irin stupid forgiveness har tana barin such person into her office”? Cikin Kuka Mama tace “Aliyu sace number wayan mijin Hawwa tayi daga wayan Hawwa…….” Takoramai bayanin komi Baban Yaseer kaman zai kama da wuta jin kazafin datama Hawwa, yace “yamata kyau! Serves her right! she’s very lucky an maida kwana bakwai, Mama kiwuce kitafi gida kawai kibarta tayi kwana bakwai din halan zatai hankali, ta natsu tabar wasu dabi’un tunda ita tazama dakikiyi, Ni’ima bata tabason Hawwa ba halayen datai displaying shows tana tareda yarinyar for wani personal interest nata daban ne” cikin kuka Mama tace “Aliyu kai kadai zaka iya taimakawa Ni’ima kayafe mata dan Allah ka maidata dakinta, nasan zata natsu, Ni’ima na sonka sama da kowa Aliyu, wlh namaka alkawari bazan kara bari tai irin haukan nan ba, Aliyu dan girman Allah kadawo da ita kodan yaran dakuke da shi kaji, Aliyu kamin rai, ka tausayamin, Ni’ima ba aiki, ba yara ba miji, yanzu gata agidan yari Aliyu kar ciwon zuciya yakamata kai musulmi ne auren so da kauna kukayi, babu wanda baya kuskure, Ni’ima tayi kuskure Aliyu ka yafe mata kaji” dan shiru yayi chan yace “sainazo kitafi gida, zanzo Mama in sha Allah” ya katse wayan kafin Mama tai wani maganan Mama na kuka sosai tabi wayan da kallo kafin tawuce tayi gate. Komawa gida Khaleel sukayi har lokacin zuciyansa tafarfasa banawasaba, he’s angry da kanshi sosai sabida why the f*ck is he even invested in this police gurl? Why? Mesa yake bata all his attention? Maisa yadamu da damuwanta? Maisa texts din nan sukamai zafi? Idan taga dama ta kwanta da duka mazan duniya is none of his business, wat the f*ck is wrong with me? Maisa yakejin ciwo yanda takeson shegiyar kawarnan tata? Why? Maisa he was feeling inama shine takeso as much as yanda takeson kawar? Anytime yake tareda ita is as if ba shibane why? Noo enough! Bude mota yayi azuciye yashiga flat nasu Mommy na zaune afalo tana reading news paper, yashigo ko kallon inda take baiyiba tana kiranshi. “Khaleely you are back? Khaleely? My Baby? Son” bai amsaba yawuce side bashi yashiga yabude fridge nashi yadauko bottle din hennesy yadaga yana kwankwada, abinda kemai ciwo yake sakemai ciwo is yanda Hawwa ke son Ni’ima, like bata ganin laifinta is she blind? Dama mata suna iya suso juna haka without being lesbians? Yawanci yan lesbians ke soyayya haka, Hawwa doesn’t even look like that but then tanason this kawarta kaman me da me, bakin ciki yake da tsinannen kishi baimasan mesa ba shi yakeso tama irin soyayyan nan but amman mace takema soyayyan soyayyan nan, harda kuka akanta tundaga police station har suka iso gida. Bude kofan falonshi yaga anyi PA tashigo tareda daya daga cikin matanshi biyu dasuka rage ganin yana parlor yasa ta dukar da kai tana gaishesa, bai kulasu ba yacigaba da kwankwadan alcohol din, PA tajuya tafita da hannu yama yarinyar alamu datazo nan zuwa tayi tana ta duka kaman wata dog, yashiga bude gaban wandonsa bamaya iya magana yarinyar tagane haka tazo tai tafara shikuma yanasha ranshi har lokacin zafi yakemai har bakinta yafara tsami Khaleel bayajin komi, kawai sai ya tashi ya juyata ya shiga yau yanda yake sex ko saida yarinyar tafara kuka na bala’i tana kiran azo aceceta but babu mai zuwa falon nan kuma duk su Mommy naji dan suna nan, da kyar Khaleel ya banbare kanshi daga kanta ganin kaman zata sume ya tureta yana ihu. “Na sakeki na sakeki you are a lazy bitch get out!” Yarinyar ta kwasa da gudu ganin kaman ya haukace, yadauki bottle din ya kwankade ya zube akasan carpet na wajen yayi rub da ciki sai bacci. [10/6, 10:39 AM] +234 706 565 5343: EPISODE 6️⃣2️⃣ Yau kwana goma rabon Khaleel daya kirata awaya, gashi Baba da Ammi sun kasa sun tsare tun ranan dasuka dawo rabon data fita koda zaure ne, ta kira DIG da Abraham kan zancen ko an saki Ni’ima babu wanda yabata amsa bata saniba, ga bikin nan yataho gadan gadan Ammi sai shirye shirye suke, kanwar Grandmother dinta that is Sister Maman Ammi itama tazo daga kauyensu na Bauchi itama da nata magungunan, magani suke bata babu randa batacin farfesun wani abu, wasu kalan saiwa da itatuwa da ake dafamata bata taba sanin akwai kalansu ba, tasan magungunan mata Ni’ima na nuna mata, she knows everything fa ita ba yarinya bace kuma kanninta sunyi aure taga an basu suma da ana shirin bikinsu. Ggyaran jiki shima yimata ake fatarta kaman kwaiduwan kai sabida tsantsi da taushi, gabaki daya this days bata iya baccin dare sabida sha’awan bala’i, tun washe garin rannan da Munnawara tazo tadaina bacci condition nata was worse, wlh baccin dare saidai barawo, saisa dudda tai kyau sosai but idanunta sunyi tsuru tsuru tarasa meke mata dadi, gashi bata isa tace bazatasha wani abuba akanta ake tsayuwa tacinye komi, ga Ammi tahanata azumi Monday Thursday kiri kiri sabida magungunan da ake bata babu wani abu dakema Hawwa dadi aduniya, gashi batada wata kawa saidai kanninta dake zuwa yanzu kusan kullum dan hardasu ake zuwa kasuwa sunason yar uwansu baruwansu da beef din Umman su da kowa ya jingineta agefe akafita harkanta. Yauma Aminu zaije minna yadauko Miemie daga school sunyi hutu, Ammi da Daddo (grandmother Hawwa) da Hafsa sune ke sayan kayan daki babu wanda yabi ta kanta koyaji ra’ayinta tunda anga kanta nakan Ni’ima, shirin bikinta ake but tadawo yar kallo, ko wucewa tayi ta gabanka sai kaji kamshi fatarta na sheki kaman an shafa mata bronze. Tana zaune adakinta dawani armless pink riga iya guiwa dan yanzun nan akasa tai wanka aka turarata gashin kanta asake Doddi takawo mata wani waina da miyan farfesun maganinta takalla tanajin takaici, all shirye shiryen nan dasuke akan mutumin da Allah yasa tamayi sati daya agidanshi ko kawana biyu ma, sarkin sake sake da chanza mata kaman riga ne Khaleel, shigowa Ammi tayi takalli yanda take kallon abincin dan tagaji da shan magunguna tace “ga Khaleel nan yazo Baba yace yashigo wajenki yazo” dasauri ta dago kanta ganin ana shirin bude kofa ga sallamansa da kamshin turarensa yasa dawani irin sauri ta ijiye plate na abincin ta tashi tana waige waigen neman hijabinta daidai Khaleel na shigowa itakuma Ammi ta tabe baki abinta tawuce tafita ganin neme nemen da Hawwa keyi, Khaleel kanshi akasa Ammi na ficewa yadago kansa daidai Hawwa na fizgo hijabinta daga wandorobe dinta tana warwarewa tasaka, Khaleel yabita da kallo tundaga kan dogayen kafafunta dan riganta a cinya ya tsaya, gashin kanta a tsefe bama tayi parking nasu ba dan an gama turarata kenan gashin ya zubo abayanta, baitaba ganinta ahakaba sai yau, baitaba sannin Hawwa nada kyan jiki hakaba sai yau, baitaba sannin tanada hips hakaba sai yau, baitaba sanin tanada boobs hakaba sai yau, tana kokarin sa hijabi yayi wajen wardrobe din ya kama hijabin ya fizge ya yar azuciye Hawwa tace “me haka?” Fuskanta Khaleel ya tsare da kallo, fushi yake da ita sosai saisa ya shareta for 10days he thought she might call but tanunamai da gaske ta tsaneshi din, what is surprising him is fushi fa yake da ita, kudi yakawo mata na biki da IV, baiyi niyyan ma yashigo balle ya ganta ba yaso sai ranan biki zasu hadu, amman yanzu daga ganinta, daga dan maganan nan datamai me haka wlh harya manta yana fushi da ita, is this girl bewitching him? Why is he lost akanta? Kirjinta yabi da kallo dasukai shaking sabida yanda tace me haka cikeda masifa, lumshe idanu yayi yabudesu kadan yashiga takowa dab da ita, strictly yace “yau kwana nawa ban kiraki ba, baki ganni ba, bakiji sakona ba, bazaki iya kira kiji ko lafiyana kalau ko ba kalau ba? Kin sauke hakkina dake kanki kenan”? Kamshin datake har wani fizganshi yake shifa ya manta wani fushi da haushinta dayakeji, faduwa gaban Hawwa yake sosai sabida kallon dayake mata amman ta tsaya chak dan bataso ta nuna tana tsoranshi ya rainata dan Khaleel dan rainin wayau ne, takai hannunta daya takama waist nata cikin rashin kunya da rashin mutunci tace “mena hada dakai dazan kiraka? I don’t care about your existence cus you’re no one to me” Daidai Khaleel ya tsaya agabanta take karake maganan har wani ijiyan zuciya yake saukewa yana kara shaka kamshin datakeyi, baitabajin kamshi daga jikin mace dayamai dadi kaman na wanda Hawwa keyi ba yau, she looks so adorable baisan pink abu namata kyau ba daya hada da pink a bridal wears nata, hannunshi yamika ahankali yakai zai riketa wani yiirrr taji tun kafin yatabata da sauri tasa hannu ta kabar da hannunsa tace “don’t touch me!” Murya chan kasan makoshi Khaleel yace “ina Husby naki zakice karna tabaki?” Wani mugun kallo tamai kunya na rufeta na yanda takirashi husby that day tace “you might successfully threaten me to shut me up, but bazaka taba cin nasara ajikina ba! Bazaka taba samuna kaman sauran matan ka ba, hoto ka aura not Hawwa!” Kai tsaye yakai hannunshi waist nata yawani fizgota jikinshi. “Mehak….!” Yatsa yadaura kan lips nata Hawwa jitayi kaman fitsari na zuba daga jikinta da sauri ta harde kafa, Khaleel kaman mara gaskiya ya kalli kofa yace “they will catch you fa kina daga murya, ni kuka zan fara ma Baba ince kene kika rirrikeni zakimin fyade daga yace nashigo mu gaisa” yayi maganan yana lumshe idanu sabida kamshin dayaji takeyi wani mahaukacin sha’awa na kamashi. [10/6, 10:39 AM] +234 706 565 5343: EPISODE 6️⃣3️⃣ Ganin kalan kallon da Khaleel kemata kaman maye idanunshi nawani juyawa suna kadawa sun koma yan kananu sunayi kaman yanajin bacci yasa Hawwa tashiga tureshi baya ta kabar da hannunshi daga bakinta tace “stop looking at me like that sai kace you are not human kaman mutanen boye” cikin very honest and sexy calm voice Khaleel yace “you’re beautiful Hawwa!” Ya Allah! Wani irin huda zuciyanta kalaman Khaleel sukayi harsaida tadan dago idanunta ta kalleshi maganan comes from his heart da zuciya daya yake fadi, still har lokacin yana rikeda waist nata yace “bantaba ganin wacce idanuna suka kalleta zuciyana ya sanar dani she’s beautiful ba saike! Hawwa you’re spontaneously cute!” Yirrrrrrr! Haka Hawwa taji tafiyan butterflies ajikinta dasauri tashiga kokarin juyawa magana na neman gagaranta fadi tadanyi blushing kadan murya ciki ciki tace “wats wrong with him yau nakoma Hawwa not Kulu” murmushi yayi yana turo mata hanci na tsokana looking so adorable yace “duk randa kikai muni nake cemiki Kulu yar Sanda, yau kinyi kyau so you’re Hawwa Matata!” Kaman wacce ta tuna wani abu haderai tayi zata fizge kanta daga jikinshi, wani irin juyata yayi ya mannata da bango yana manna jikinshi kan nata feeling boobs nata da kyau akirjinshi, ahankali yace “mesa bakisa bra ba? Did you just shower”? Kaman Hawwa zata kasheshi sabida kunya ga jikinta na amsa maganganun shi tawani turashi baya shima ba karfi ajikinshi yafada gado, aharzuke tace “mutum sai iskanci a cikinshi kaman abinda ya karanta a school kenan” tajuya zata wuce dasaurinta tai kofa kafafunshi yasa yatarota yawani kifo da ita cikeda mugunta tafado kan katifar itama kawai ya fizgota jikinshi ya kankameta akwance gaban Hawwa yayi mummunan faduwa tarude tace “Innalillahi, Ya Subhanallahi Khaleel mai haka wani yashigo dakin ya gammu akan gado fa? What is this”? Bin kirjinta da kallo Khaleel yake kaman wanda bai taba ganin nonuwan balagaggiya aduniya ba sabida yanda ta kwanto gefenshi a gadon yasa yahango boobs nata for the first time da yan nipples dinta that looks innocently tiny yaga harsun fito yace “katifan nan zaiyi dadin shan nono Mrs Lee” zabura Hawwa tayi ta taso da gangan ya barta bai hanata tasowa ba but taba tashi zaune yawani ja riganta kasa saiga boobs nata awaje, ahaukace, arude, a dimauce akuma gigice Hawwa tabude baki zata kurma ihu kawai Khaleel yataso shima zaune dasauri yahada bakinshi da nata yana juyata ya kwantar da ita back kan katifar yahau kanta yana nishi da sauri da sauri yakai hannunshi dasauri zai taba boobs nata Hawwa tarike hannunshi gabobin jikinta na ihu tana zuba akasa tashiga dambe dashi, kokawa suke agado kaman aljanu babu ihu sai uban motsi. Khaleel nashan bakinta kaman maye mai lasisi Hawwa na ture fuskanshi back da hannu amman yaki sakin bakinta, he’s so happy yasami bakinta today, yanda jikin Hawwa ke wasu irin abubuwa yasa tasake rudewa da fushi da tsoro tarike hannunshi gam, dabara yamata ya fizge hannunshi tashi daya yakama boobs din ta saman rigan yawani matse nonuwan, runtse idanu Hawwa tayi tanajin wani abu dabata tabaji arayuwanta ba, tunda uwarta ta haifeta babu wanda yataba matsemata nonuwa sai Khaleel, bamatasan metake ba, taki bari yakai hannunshi yataba nonon skin to skin, dabara yasake mata yakama nonon ta saman riga ya matseee yana nishi sosai yanajan nipples din da mugun iskanci while kissing her, Hawwa tai ihu abakinshi tanaso ta kwace kanta takasa ta makale bakin riganta awuyanta, Khaleel sai damalmala mata nonuwa yake irin na iskanci bayako tsoro yanaji yanda take kuka hawaye na zubanmai a fuska numfashinta kaman zai fice, matse mata nonuwa Khaleel yayi da kyau danko kiss dinbawai ta barshi yayi da kyau bane danta hade bakinta baiso tayi ihu yasa yake kissing nata ahaka, murza kan nonuwan yayi ya matsesu kaman zai fito da ruwa daidai nan Hawwa tasamu tai biting lips nashi da sauri yasaketa, takaimai cizo a gemu abin yasa Khaleel yafashe da dariya sosai kaman dan iska yace “ba nono na matse miki ba, idan ramawa zakiyi ai nono na zaki matse ba ki cijeni a gemu ba” buge hannunshi dagakan nonuwanta Hawwa cikin bakin ciki yanda yatabata tace “wlh ban yafe maka ba, dan iska kawai”? Kaman zaimata kuka cikin iskanci yace “why did you bite me? Wlh saina gayama Baba” dasauri yadaga murya yace “Baaab……”hannu Hawwa takai kan bakinshi kaman kirjinta zai fito ganinfa Khaleel lafiyayyen dan iska ne yasa tace “Khaleel mai haka?” Makemata kafada yayi yace “kin cijeni a gemu” Dauke kai tayi da sauri tadan yunkura zata tashi ya fizgota zuwa jikinshi ta dawo rungumeta yayi ya manna kanshi a neck nata yafara kissing nata, Hawwa na so ta kwace da kyar ta iya kwacewa ta mike ruwa har cinyanta dasauri tadauki hijabi tasaka tabude kofa tai waje Khaleel yakasa motsi dan hi dinshi yatashi duka yakai kusan 5mins ahaka sannan yatashi yabude wandonshi yana arranging dick di. Ta yanda baza’a gane he’s hard ba Ya ijiye mata invitation cards da kudadde masu yawa akan gado bedsheet na gadon kacha kacha yawuce abinshi yafita bata a tsakar gidan hakan yasa yayı zaure. Mota Khaleel yashiga har sukaje gida gabanshi amike abinma yafara mai ciwo shida hardly dick kemai ciwo dan yanada mata always available and ready to please him, jikin Hawwa is so warm, gashi so soft, and so calming, she smells incredible, she has the best boobs baitabajin nonon wata ya burgeshi irin mata ba cus shi bayama son nono haka nan so abin suprise him dayaga yanason na Hawwa. Fitowa Hawwa tayi daga bayi ahankali maranta kaman zai fashe they way Khaleel yataba mata jiki yatafi na batamata rai but kuma takasa mantawa bakinta still smells like him. “Hawwa zawo kikeyi ne? Naga kin zagaya yafi akirga” mai gyaran jikinta Munawwara ta tambaya adan kunyace Hawwa tace “eh amman ba sosai ba” tawuce ciki, ana cikin mata gyaran jiki taji ihu ana kwala mata kira. “Ya Hawwa Ya Hawwa” wani irin tashi Hawwa tayi tafito daga dakin wata yar yarinya ce she’s 15 sanye da kayan boarding house tana ganin Hawwa kawai tafashe da kuka bata damu dasu kurkur dake jikin Hawwa ba kawai ta rungumeta itama Hawwa ta rungumeta back, Umma tafito ranta abace tace “ni uwarki bankai kizo kifara gaidani ba” Aminu yace “Umma kai Umma, yau ki kasan yanda Miemie keson Ya Hawwa” kankame Hawwa Miemie tayi tace “Ya Hawwa zaki aure?” Gyadamata kai Hawwa tayi, Mimie tace “I’m so happy Ya Hawwa, I love you so much Ya Hawwa na” Hawwa tashafa kanta tace “nima I love you Miemie” Umma tajuya takoma daki Khaleel nashan bakinta kaman maye mai lasisi Hawwa na ture fuskanshi back da hannu amman yaki sakin bakinta, he’s so happy yasami bakinta today, yanda jikin Hawwa ke wasu irin abubuwa yasa tasake rudewa da fushi da tsoro tarike hannunshi gam, dabara yamata ya fizge hannunshi tashi daya yakama boobs din ta saman rigan yawani matse nonuwan, runtse idanu Hawwa tayi tanajin wani abu dabata tabaji arayuwanta ba, tunda uwarta ta haifeta babu wanda yataba matsemata nonuwa sai Khaleel, bamatasan metake ba, taki bari yakai hannunshi yataba nonon skin to skin, dabara yasake mata yakama nonon ta saman riga ya matseee yana nishi sosai yanajan nipples din da mugun iskanci while kissing her, Hawwa tai ihu abakinshi tanaso ta kwace kanta takasa ta makale bakin riganta awuyanta, Khaleel sai damalmala mata nonuwa yake irin na iskanci bayako tsoro yanaji yanda take kuka hawaye na zubanmai a fuska numfashinta kaman zai fice, matse mata nonuwa Khaleel yayi da kyau danko kiss dinbawai ta barshi yayi da kyau bane danta hade bakinta baiso tayi ihu yasa yake kissing nata ahaka, murza kan nonuwan yayi ya matsesu kaman zai fito da ruwa daidai nan Hawwa tasamu tai biting lips nashi da sauri yasaketa, takaimai cizo a gemu abin yasa Khaleel yafashe da dariya sosai kaman dan iska yace “ba nono na matse miki ba, idan ramawa zakiyi ai nono na zaki matse ba ki cijeni a gemu ba” buge hannunshi dagakan nonuwanta Hawwa cikin bakin ciki yanda yatabata tace “wlh ban yafe maka ba, dan iska kawai”? Kaman zaimata kuka cikin iskanci yace “why did you bite me? Wlh saina gayama Baba” dasauri yadaga murya yace “Baaab……”hannu Hawwa takai kan bakinshi kaman kirjinta zai fito ganinfa Khaleel lafiyayyen dan iska ne yasa tace “Khaleel mai haka?” Makemata kafada yayi yace “kin cijeni a gemu” dauke kai tayi da sauri jikinta kaman banataba tadan yunkura zata tashi ya fizgota zuwa jikinshi ta dawo suuu ba karfi tareda ita, rungumeta yayi sosai kaman zai cinyeta yakeji, ya manna kanshi a neck nata yafara kissing nata vampire kiss, she smells sooo good he just wanna eat her up so baddd, Hawwa na so ta kwace kanta takasa kaman zatai hauka, daga wuyanta Khaleel yayi yawani taso yana sucking everything awajen Hawwa takasa hanashi sai ijiyan zuciya take saukewa, murya chan ciki yace “I want you so bad Honey let’s have sex please” girrrrrrrr Hawwa taji wani vibration ajikinta dayasa taji karfi da kyar ta iya kwacewa ta mike ruwa har cinyanta Khaleel yabi cinyan da kallo, dasauri Hawwa tadauki hijabi tasaka tabude kofa tai waje tana tafiya kaman zata fadi, Khaleel yakasa motsi dan gabanshi yatashi duka yakai kusan 5mins ahaka sannan yatashi yabude wandonshi yana arranging dick din ta yanda baza’a gane he’s hard ba, ya ijiye mata invitation cards da kudadde masu yawa akan gado bedsheet na gadon kacha kacha yawuce abinshi yafita bata a tsakar gidan hakan yasa yayi zaure. Mota Khaleel yashiga har sukaje gida gabanshi amike abinma yafara mai ciwo shida hardly dick kemai ciwo dan yanada mata always available and ready to please him. [10/6, 10:39 AM] +234 706 565 5343: EPISODE 6️⃣4️⃣ Hawwa na fitowa tsakar gida hamdala tayi ganin babu kowa a tsakar gidan tawuce bayinsu da sauri jin abu nabin cinyanta, maranta kaman zai fashe they way Khaleel yataba mata jiki na mata camera a brain tana kara ganin komi, abin na batamata rai yanda shine yatabata haka but kuma takasa mantawa bakinta still smells like him, she’s having taste nashi abakinta dasauri tasa ruwa tana kuskure bakinta ta tofar. “Hawwa zawo kikeyi ne? Naga kin zagaya bayi yafi akirga” Munawwarah mai gyaran jikinta ta tambaya ganin yanda Hawwa ke fita zuwa bayi tana dawowa tun bayan dazu da mijinta yatafi ta shiga bayi yakai sau 5, adan kunyace Hawwa tasauke kanta tana zama tace “eh amman ba sosai ba” ana cikin mata gyaran jiki taji ihu ana kwala mata kira. “Ya Hawwa Ya Hawwa, I’m back” wani irin tashi Hawwa tayi tafito daga dakin wata yar yarinya ce she’s 15 sanye da kayan boarding house tana ganin Hawwa kawai tafashe da kuka bata damu dasu kurkur dake jikin Hawwa ba kawai ta rungumeta itama Hawwa ta rungumeta back, Umma tafito ranta abala’in bace tace “ni uwarki bankai kizo kifara gaidani ba?” Aminu yace “Umma kai Umma, yau ki kasan yanda Miemie keson Ya Hawwa ne? Yau suka fara haka” kankame Hawwa Miemie tayi tace “Ya Hawwa zaki aure wai?” Gyadamata kai Hawwa tayi, Mimie tace “I’m so happy Ya Hawwa Wayyoo Allah na, I love you so much Ya Hawwa na” Hawwa tashafa kanta tace “nima I love you Miemie” Umma tajuya takoma daki, wucewa Miemie tayi ta gaida kowa na compound din sannan tawuce wajen Mamanta, Ammi ta harari Hawwa dan har yanzu basu shirya ba tace “wuce ki koma” juyawa Hawwa tayi takoma ciki Munawwarah tacigaba da mata gyaran chan abinda Khaleel yamata yawani flashing a idanunta yanda tadan zabura tsigan jikinta suka feso saida Munawarah ta tsaya dan taga tsigan jikin Hawwa ta mike dasaurinta tace “bayi zani” wucewa tayi tafita Munawwarah ta kwashe da dariyan yan bariki tace “ahayye chass chass assa! Matsalan ka zauna zaman boko agida kenan ba aure kaikuma ba dan iska ba, yarinya dukta birkice, magungunana wasane wlh sai kinkai kanki kin karbi zumansa dan kaniyanki harni zaki cema baki sonsa yarinya zaki so gabansa muje zuwa”. Bayi Hawwa tayi taje tai tsarki tadawo, rannan at a point har saida Ammi tace “kodai asayo miki ja da yellow ne? Gudawan yayi yawa” Hawwa tace “yasoma tsayawa Ammi”. Da daddare duk sunyi shirin bacci Ammi da Daddo sunyi shinfidan bargo akasa abinsu sai Hawwa da Ramla da Miemie akan gado wayanta yahau ringing, dasauri Hawwa tadauki wayan gabanta na faduwa sabida tasan Khaleel ne batamason ringing din yayi yawa su Ammi sufara magana takai kunne ahankali, kafin tai magana Miemie ta matso kusada ita tace “Ya Hawwa Ya Ibrahim ne? Ni kadaine bai sani ba kicemai nadawo daga school dazu” Khaleel dake jin muryan Miemie yace “give her the phone” bata wayan tayi da sauri Miemie ta karba tasa a kunne tace “hello Ya Ibrahim good evening, Ya Ibrahim thank you for loving my Ya Hawwa, I love Ya Hawwa so much kaima I love you kaji” dan murmushi Khaleel yayi jin yarinya ce sosai tace “okay Maryam thank you, ya school kinyi karatu sosai?” Gyadamai kai tayi tace “ina karatu sosai cus I want to make Ya Hawwa proud” hancinta Hawwa taja ta karbi wayan tace “talkative Oya kwanta kiyi bacci” murmushi tayi sosai sannan ta kwanta Hawwa takai wayan kunnenta murya ciki ciki Khaleel yace “Hi” ahankali Khaleel yace “Noor wants to come your place gobe har zuwa biki” batasan mesaba har cikin ranta taji dadi tace “okay Allah kawota lpy” anatse Khaleel yace “she’s coming da 3 Nanies dinta” hararanshi tayi kaman yana gabanta dadan haushi tace “do you think bazamu iya kula da ita bane anan kake maganan Nany?” Dan murmushi kadan Khaleel yayi yace “sorry Mommyn Noor, kitayani gayama Mom sunce around 11 zasu kawo akwatin” dauke kai tayi dasauri taki magana, murmushi yamata yace “gobe za’a miki delivery na bridal outfit naki, also stylist naki zata kawosu and again event planner Juzzyfabsevent will also see you tommorow kan decoration na gida da hall zata nunamiki design sai you choose anything kikeso amana” dauke kai tayi Khaleel yace “henna party ma ogansu will see you tommorow, akwai ashobi danasa aka ma sister naki suma za’a kawo gobe” Hmm Hawwa tafadi agajiye, murya chan ciki yace “an gama gyaran bangarenmu anan, your house looks beautiful wife” turomai baki Hawwa tayi, ahankali yace “Baba keep insisting saisun kawo kayan daki I told him not to can you help me tell him yadaina kashe kudi please” shiru Hawwa tamai ahankali Khaleel yace “jibi wai zasu kawo komi” Hawwa tai shiru still murya chan kasa Khaleel yace “I’m so excited about wedding namu idan yau munyi bacci mun tashi saura 5days ko?” Lumshe ido Hawwa tayi taki magana, murya chan kasa dakeda kaifi Khaleel yace “I miss your boobs Hawwa! Those tiny nipples sainasa sun zama manya manya da tsotso” tsigan jikin Hawwa tashi yayi batasan sanda tajuya ahankali ba tana sauke ijiyan zuciya da kyar, Khaleel yace “dazan samesu nasha danayi bacci mai dadi yanzu wlh”dasauri Hawwa tacire wayan daga kunnenta ta katse tana sauke ijiyan zuciya ahankali, jikinta ko’ina yadauki vibration tana kara tuna every bit of abinda yafaru dazu, tundaga kan yanda ya manna kirjinsa kan nata, da kalan kallon dayake mata kaman zai mata fyade, da yanda ya matsesu yanata damalmala matasu, da yanda yabude mata su, da yanda yadinga kissing nata da all those naughty abubuwan daya fadi, da yanda yayi kissing neck nata kaman wani plate of food, jikinta kawai yakama da wuta, tun tanajin su Ammi na hira abinsu akasa har tajisu shiru Hawwa takasa bacci, takasa kulle idanu ma sabida scene nata da Khaleel take gani kaman aljani, juyawa nan take ta juya chan maranta yarike gam kaman ana kukkukeshi segment by segment, jikinta natama dadi, nipples nata na itching suna kaikayi da zafi, gabanta kaman is boiling sabida yanda takejin friction awajen, she hates Khaleel but wani irin maimaicin abinda yamata dazu jikinta keso, she’s feeling kaman yanzu yazo yasha mata nono, ya matsesu irin yanda yayi dazu, ya bude su ya kalla, yayi kissing nata, yayi wasa da ita and just make her happy, she just wants abin everything daya mata dazu that’s wat she wants wayyyooooo, tafadi kaman zatai hauka ta bankare she wants himmmm! Wani irin mugun faduwa tayi daga gadon zuwa kasa ta matse kafafunta datanaji kaman abu nabi murya chan kasa tace “wayyooo Allah na, Innalillahi zan mutu, Khaleeeeelll” kaman ranta zai fita daga jikinta haka takeji, her body is just screaming horny, I’m horny ki kira Khaleel yamana abun dazu komu hanaki sukuni abunda jikinta kemata kenan, kai yau kalan sha’awan datakeji bata taba jin irinsa ba ko kwana nan da bata iya bacci but ba irin wannan takeji ba, ciki Hawwa yashiga rikewa yayi kaman zata mutu yana kulle kulle tunda taki basu Khaleel batasan sanda tasaki ihu da duka karfinta ba tana juyawa tana mirginawa half gown na jikinta na kwashewa sama zuwa cikinta ana iya ganin black pant dinta…… Sama sama cikin bacci Ammi kejin kuka da nishi da ihu kaman muryan Hawwa firgigit tayi tabude idanu jin kukan Hawwa da gaske yasa ta zabura tashiga lallabawa tana neman wayanta ta taba yayi gaske tana dago kanta ganin Hawwa ta linke akasa tarike ciki ta kaman zata mutu yasa ta tashi azafafe tai wajen wajen, ta kunna wuta ta kalli inda Hawwa take tai kanta hankalinta atashe bata damu da yanda riganta yadage ba boobs nata ma daya awaje daya ariga tsabagen yanda take juyi tai wajenta tace “Hawwa Hawwa” Wlh Hawwa batamasan wake kanta ba dagata Ammi tayi tasata akirjinta tariketa gam like a mother jikinta ya dauke zafi ga kasan wajen kaman Hawwa tai fitsari tasa hannunta ta ja riganta ta suturtata ta sama da kasa. [10/6, 10:39 AM] +234 706 565 5343: EPISODE 6️⃣5️⃣ Ammi tashiga kiran Daddo “Daddo Daddo” firgigit tsohuwa ta tashi da idanun bacci tana kallon Ammi dake rike da Hawwa dake dukewa tana linkewa jikin Ammi, Miemie ma ta zabura ta tashi ganin Ya Hawwa yasa ta tsala ihu. “Ya Hawwa Ammi maiya sami Ya Hawwa na, wayyoooo Allah na” tafashe da kuka daya tada Ramla itama ta tashi Daddo tace “assha, assha ciwon cikin nan yayi tsanani taso Malam da Aminu Maryam maza” Miemie tafita sa gudu tana kuka, Daddo tashiga tofamata addu’a ajikin Ammi da kawai tarike Hawwan gangan ajikinta ne tana kiran Allah aranta, chan saiga Baba da Aminu a dimauce duk sanye da jallabiya, Baba yayi inda Hawwa take yana dukewa yana ijiye karafansa kaman wanda yazare yace “Innalillahi meya sami y’ata? Hauwa’u Hauwa’u? Hauwa’u menene ga Baba nan? Hawwa na kalleni”Daddo tace “Malam batasan inda kanta yakeba Aminu dau makullin motanta kagani” da gudu Aminu yadauke key motar Hawwa dake gaban mirror yawuce waje yana kunna motan yadawo ciki yana karban Hawwa daga hannun Ammi yadauketa chak, Ammi ta tashi da sauri tadauki hijabinta tana samata tace “Diddo ki zauna da yara” Baba yatashi da kyar sukai waje Ammi tace “kaimu asibitin dayafi kusa Aminu” jan motan Aminu yayi da gudu Ammi na cemai yakara gudu ganin yanda Hawwa keyi, wani asibiti dake kan babban titin dake kawo mutane anguwansu yashiga yayi parking yana shouting nurse nurse yabude baya ya karbi Hawwa daga hannun Ammi yayi ciki da ita aka karbeta akai ciki da Hawwa duk suka tsaya charko charko anan reception Baba hankali atashe yace “bari na sanar da mijinta” yashiga ciro wayanshi yana neman number Khaleel yayi dialing ringing biyu bai dauka ba, ana uku ne ya dauka da dan bacci kan muryanshi yace “Baba” da mugun damuwa kan muryan Baba yace “Ibrahima gamu a asibiti fa” bango Khaleel yataba wuta ya kunnu adakin yana kallon agogon dakin yaga this is just 3:06, da damuwa kan muryanshi yace “bakada lafiya ne Babal?” Girgiza kai Baba yayi da damuwa kan muryanshi yace “Hawwa ce ba lafiya!” Chak Khaleel yaji rayuwanshi ta tsaya jin an ambato sunan matarsa, yanda kirjinsa yabuga wayan yakusan fita daga kunnenshi Baba yace “bamusan meke damunta ba amman cikinta ke ciwo har kakkafewa take Ibrahima bamatasan wake kanta ba wallahi, ayanda take ma bazamu iya kaita asibitin ku ba yayi nisa wani asibiti a hanyar unguwa mu mukazo Babur hospital sunan asibitin yana nan kan babban titi” sauka Khaleel yayi daga gado yace “where is she yanzu Baba” dasauri Baba yace “likitoci na kanta” katse wayan yayi yafada bayi ya wanke fuskanshi tareda bakinshi yafito da sauri ya shiga closet wata yar jallabiya fara kal mai kyau yadauka yasaka yafito kowa yayi bacci key yadauka na kota yafito waje some securities dake aikin dare duk idanunsu biyu ganinshi yasa suka taho zasu bishi yace “kuhuta” wata keep dinshi yashiga kawai yaja aka budemai gate zuba gudu yake akan titi kaman zai tashi. Fitowa Dr yayi yace “ina mahaifiyarta?” Dasauri Ammi tace “gani” da hannu yace “come with me ke kadai” gyadamai kai Ammi tayi tabishi office Dr yace “ban kira da mahaifinta bane sabida kunya dakuma yanayin da maza suke amman Hajiya akwai wani magani da yarku tasha ne dake tayar da libido”?Kallonshi Ammi tayi dan bata gane menene libido ba batama taba jin kalman ba anatse Dr tace “sha’awa hajiya nake nufi, koma dai wani magani tasha yafi karfinta, yasa tafice hayyacinta, ai yaran dakeda feelings baka kara musu da wani abu, please a kiyaye irin ciwon cikin nan na kashe mata da maza ma baida kyau kwata kwata tanada aure ne”? Gyadamai kai Ammi tayi da sauri Dr yace “to ina mijinta yake tana wahala haka baya hada shimfida da ita ne?” Dan shiru Ammi tayi takasa magana sai chan tace “ya take yanzu”? Ahankali yace “she’s stable yanzu idanunta biyu amman bawai she’s fine bane” gyadamai kai Ammi tayi tajuyo tafito tawuce dakin da aka shigar da Hawwa. Hawwa na kwance wasu hawayen wahala na bin gefen idanunta ana samata ruwa kafafunta na motsi sosai har lokacin, zuwa wajen gadon tayi ta shafa kanta tace “Hawwa na” bude idanu kadan Hawwa tayi agajiye takalli Ammi idanunta na juyawa murya chan kasa tana sambatun ciwo tace “Ammi cikina na ciwo, Ammiii na shiga ukuuuu” cikeda damuwa da tausayi Ammi tace “don’t worry zai dena” Gyadamata kai tayi saikuma tafashe da kuka mai tsuma zuciya tace “Ammi I’m tired, kullum yake mini bana iya bacci” daidainan takara ganin flash na abinda Khaleel yamata ta damke hannun Ammi tace “wayyoo Ammmi wayyyooooo”tabama Ammi tausayi kodai yau kawai Khaleel yadauketa su tare ne a fasa bikin tunda ba dole bane most important thing is anyi aure, Knocking kofan akayi hakan yasa Ammi tadago daidai ana bude kofan Khaleel ne yashigo sanye da farin jallabiya hankalinsa tashe Baba biyeda shi da Aminu Hawwa na daura idanunta akan Khaleel kawai tahau tuna dazu sai jikinta yafara vibrating har zuwa gadon da take kai na motsi Ammi tace “ke Hawwa, Hawwa Innalillahi” arude Khaleel yayi kan Hawwa yana bude idanunta yashiga duba drip da ake samata yayi saikuma yadauki file nata dake wajen yashiga budewa yana dubawa dawani irin sauri ya ijiye yasa hannunshi ya cire drip na hannunta kawai yadauki Hawwa ajikinshi yana ciro card nashi yasa a hannun Aminu yace “pay them pin dina is 4047, kutafi gida Ammi zan kaita hospital “ Bai jira amsan wani cikinsu ba kawai yafice da Hawwa yabude bayan jeep dinshi yasata yashiga gaba yatada motan yayi reverse yabar hospital din yana arnen mahaukacin gudu yana juyowa yana kallonta bini bini Cikin GRA yayi bangaren private property gaban wani arnen gida da gate din yashiga scanning motan Khaleel ya tsaya, Khaleel yadaki gaban steering wheel yace “open the damn gate” budewa gate din yayi yashiga ciki gate din yarufe kanshi yadawo baya yabude kofan yadauki Hawwa dake numfashi da kyar yawuce thumb nashi yasaka a kofan yabude wani irin crazy apartment ne daya hadu gashi so clean saman Khaleel yayi yabude wani bedroom door yakaita kan gadon dayake a gyare ya kwantar da ita Hawwa na bude idanunta da kyar tana kallonshi jikinta na zabura sabida ganinshi data karayi kaman jikinta ya kamo nashi, jallabiyan jikinshi yacire yahau gadon yana hugging nata ahankali yadaura fuskanshi kan nata yana kallon kwayan idanunta kaman yanda take kallonshi cikin matsanancin ciwo, from bottom of heart nashi ahankali yace “I love youuu Hawwa!” Gently yadaura bakinshi kan nata yafara kissing ashe, dazu wahala yayi yanzu ne yasami bakin Hawwa da kyau ya shiga ciki sosai yana licking every where da tongue nashi, gently yakai hannunshi bayan riganta yanajan zip na bayan rigan yashiga cire mata. [10/6, 7:31 AM] +234 903 908 6385: EPISODE 6️⃣6️⃣ Ahankali Khaleel yacire mata light rigan ya jefar kasa yadan saki bakinta yabi jikinta da kallo tundaga wuyanta zuwa boobs nata baitaba ganin jikin wata mace daya burgeshi aduniya irin na Hawwa ba, baitaba tsayawa kallon wata bama infact dan he’s not interested sai Hawwa, chaji jikinshi yafara getting extremely horny yabi black innocent cotton pant nata da kallo da already is soaked not even wet, daura hannunshi kan pant din yayi wanda kaman an jika da ruwa yashiga janshi kasa yana kallon yanda gabanta is so fine, clean, and smooth babu wani shaving bumps ko blackhead, ko spot, zare pant din yayi har zuwa kafafunta yacire kaman wanda maita yakama yakai saman hancinsa yashaka wani dadi yaji jijiyoyin jikinshi na murdewa, warware pant din yayi yadaura asaman kansa yana kallon jikinta, jikin matarshi, Hawwa na kallonshi idanunta jazur bata iya komi, sake dawowa yayi ya kwanta akanta yana kankameta yakashe wutan dakin yafara kissing nata ako’ina na fuskanta zuwa wuyanta, rawa lips na Hawwa yafara sosai kaman magana zai fito daga bakinta sai kawai Khaleel yadawo yasa bakinshi a nata dasauri Hawwa tarike tafara kissing nashi ta rirrikeshi gamgam kaman wani zaizo ya kwace mata shi, hakan yakara kunnashi, kissing juna suke passionately kanshi kaman zai rabe gida biyu, hannuwanshi yakai saman boobs dinta yakama yawani murza dayasa Hawwa ta kankameshi tace “Uhhhhhh!” Nipples nata yashiga liliyawa da index finger nashi yarikesu yana juyasu dadin bala’i Hawwa takeji bana wasaba. “Uhhhhhhmmmm” tashiga making crazy moan abakinshi da ke haukata Khaleel dasauri yasaki bakinta sabida tamia da kyau yafara zuba mata kiss awuya, zuwa fuska zuwa hanci, yasauko yana kissing neck nata yasakin mata cizo jikin Hawwa yafara rawa tana nishi kaman zata haihu. “Mmmmmm, huuuuuhhhhh! Aaaaaahhh” sauka kasa Khaleel yake da kisses din kafin yasauke bakinshi kan boobs nata kissing nasu yafara muah! Muah! Areola nata na tattarewa, tongue nashi yasa adaidai dan karamin nipple din yadan lashe kadan dawani irin sauri Hawwa ta yunkuro bamatasan metake ba takama kanshi ta danna kan nipples nata aiko Khaleel ya chafke mata yafara sha Hawwa na bari tana rikeda kanshi gam gam Khaleel yafara shamata nono kaman mahaukaci. “Uhhhhhhhh, ummmmm, aaaasssshhh, nono naaaa” da mahaukacin sauri Khaleel yakai hannunshi kasa wajajen gabanta dayaji ya ijiye yayi spanking wajen eroticly shaking Hawwa tayi tawani harde kafafunta tana danne hannun Khaleel gamgam awajen dan bataso yabari, wasa da clit nata yafara yanda Hawwa ke shaking tana rawan mazari zaka dauka electric shock take having, gabaki daya kanta ba lissafi ta sama dadi takasa dadi harwani gurje kan nipples nata yake da teeth that is wildly pleasing yana bata handjob down there tarikeshi gam rudewa Khaleel yayi jin yanda Hawwa ke gushing out juice kaman tanada water pipe a hole din, sai kawai yasaki boobs nata yacire hannayen ta daga kanshi yataso yadage kafafunta ya kwanta yakai kanshi yafara sosa mata wajen da harshe. Kasa understanding what’s even going on tayi but kawai dadi takeji. “Maaamaaa dadi wuuuuuhhhh! Waiiiiiiu! Zaki nakeji! Karka denaaaaaa ayyyyyyyy ai ai ayyyyyy” tawani bucking up tai pulling kan Khaleel dake brushing wajen da tongue ta dannamai vijay din gabaki daya abaki kaman tana bashi bread, Khaleel yafara shan gabanta da kyau kaman zai cireshi duka ya tsotse ya shanye Hawwa tafashe da kuka sosai chan tai ihuuuu tana kawowa in his mouth tana sakin kanshi Khaleel ya shanye tass jikinta na mutuwa, tashi Khaleel yayi yahau kanta yasake hada bakinsu jikinshi har bari yake so kawai yake yayi sex da ita, yakai dick dinshi wajen zai shiga da karfinshi tashi data dan wlh he didn’t expect Hawwa to be virgin ko da yasan batai iskanci dasu DIG ba but common yar 29yrs ace batai sex ba ai is not possible kawai saiyaji hanyan arufe, chak ya tsaya saikuma yakai hannunshi wajen kodai shine yakai wani waje daban amman yaji vijay hole nata arufe yatsan shi yashiga turawa but wlh babu hanya, wuta yakaunna yakalli vijay nata yaga hymen na Hawwa is still there intact, he couldn’t believe it, hawaye yaji yataru a idanunsa duk yanda yakai ga jin sha’awa saiyaji he won’t disvirgin her ahaka, he wants the day to be special for her, tana hayyacinta, then he will make her his, ahankali yakashe wutan ya kwanta samanta gently yadaura bakinshi kan boobs nata yafara shan yana wasa da dick nashi akan vijay nata yana playing da clits nata yana matse mata daya boobs din har aka fara sallan asuba yakasa kawowa saidai ya hakura yatashi yaja bargo ya rufa mata yana shafa face nata yafada bayi wanka yayi yazo yayi sallan asuba sannan yacire kaya yahau gadon shima naked ya kankameta jikinshi murya chan kasa yace “I love you! I love you Hawwa! Hawwa ina sonki! Ina sonki! I will never leave you!” saikuma yashiga kissing nata ahankali. [10/6, 7:32 AM] +234 903 908 6385: EPISODE 6️⃣7️⃣ Yadade yana kissing nata sannan yasaketa yakama booby ta daya yana sha yana matse dayan da kyau ahaka bacci yayi awon gaba dashi. Ahankali Hawwa ke bude idanunta tana kallon dakin dayayi mata duhuuu sosai which is so unusual dakinta baya duhu haka, banda haka gidansu da hayaniya, asusual hannunta tashiga tabe tabe agadon tana neman wayanta luckily taji ta taba waya dasauri tadauki wayan tana taba screen taga hoton Khaleel tareda Noor suna murmushi mummunan faduwa gabanta yayi dasauri ta saki wayan sai kuma alokacin tashiga jin kamshin Khaleel kaman gashi ga ita dasauri ta dauki wayan ta kunna flash tana haska ko’ina adakin bataga kowaba tama kasa gane ina take, ganin switch na wuta yasa da sauri ta kunna wutan dakin yayi haske mugun fadi gaban Hawwa yayi tana tuna jiya da daddare cikinta namata ciwo daganan bata sake sanin inda takeba ta tuna tabude idanu taga Ammi tanama Ammi maganganu da she can’t remember abinda tafadi, daganan kaman taga fuskan Khaleel, ambato Khaleel da zuciyanta yayi yasa taji kaman sanyin AC na ratsa jikinta dawani irin sauri takalli kanta akan gado da aka rufeta da bargo fari mai bala’in kyau da taushi tadaga bargon dasauri ganinta tayi tsirara daidai da pant babu ajikinta ihu Hawwa ta kurma kaman yar yarinyar. “Ahhhhh Innalillahi!” tabi riganta dake kasa da kallo taga boxer awajen da jallabiya da hijabinta duka watse akasa, sosai Hawwa ke ihu sai alokacin takeji she’s very very moist achan kasa wat happen to her? Bude kofan dakin da akayi yasa Hawwa ta kallo kofan dagudu, Khaleel tagani dagashi sai wani short towel a waist nashi ga black pant nata asaman kanshi tawajen linen din already harta gane wat even happen, gabanta na faduwa tadauke kai tace “ina ina? Menakeyi anan? What happened to me? What are you doing tareda ni? Ina kayana? Why am I nake…..”? Takasa fadi sabida kalman yamata girma ta runtse ido cikeda jin haushi da takaici, yanda take maganan tana kallon gefe Khaleel yake kallo gashi ta kankame bargon a chest nata kaman zaizo ya fizge, wani irin sonta yaji yarufeshi sabida natsuwa da yanda takama kanta, her beauty, her anger, her masifa, and she seems good in bed imagine bata hayyacinta idan tana hayyacinta kam she will be a sex doll, takowa yayi zai taho wajen gadon tamai ihu bakinta na rawa tace “wlh kar…..karka sake kazo nan”? Dan tsayawa Khaleel yayi yace “idan banzo ba how do I help you get up kiyi wankan tsarki?” Runtse idanu Hawwa tayi zuciya na zuwan mata wuya yamata katutu bakin ciki kaman ta kashe kanta, did Khaleel sleep with her? Hawaye taji yacicciko idanubta still taki kallonshi tace “mekamin Khaleel?” Dan sosa keya yayi cikeda tsokana yace “we shared some good moment Kulu akan gadon, you love when I suck your pus……” “Khaleel!” Hawwa takirashi jikinta na cringing yadanyi shedaniyan dariya yace “kin tambayeni question ina amsawa you’re screaming again? Ohh natuna you are such a good screamer agado” yawani make murya yace “Khaleel dadi! Maaamaaa! Mmmmm” rufe fuskanta Hawwa tayi da bargo tafashe da kuka kaman yar yarinya she couldn’t hold it, she’s so angry da kanta, tayaya tabar kanta dan iskan nan yatabata yaga tsiraicinta harda saka pant nata akai sabida ya nuna mata shine shugaban shedanun duniya, dariya Khaleel yarike ganin yanda tarufe kanta da bargo yace “bantaba sanin police officer sunsan dadi ba sai akanki you were moaning in pleasure totally lost! We have spectacular night Kulu” Hawwa so take ta yunkura ta tashi ta shakeshi kozataji sanyi aranta amman tana tashi bargon zai fadi ba kaya ajikinta, yaye bargon tayi tana kallon one side still tace “how dare you sleep with me?” Kai tsaye yace “sabida kince ban isa nasami jikinki ba hoto na aura and I told you Khaleel never lose!” Hawaye Hawwa taji yazubo ta side na idanunta guda biyu, Khaleel yayi dariya yazare pant nata daga kanshi yakai hancinsa yana shaka yace “uhmm Kulu your pus scent reminds me of wani cave baked parata dana tabaci a Lebanon, saisa jiya na tsotse miki wajen ta……..” kasa daurewa Hawwa tayi ta juya ta rarumi pillow gadon tajuyo tashiga jefamai tana kuka sosai kaman yar yarinya dake rigima tana throwing tantrums tace “Allah ya isa na! Allah ya isana! Khaleel I hate you, I hate you, how dare you take advantage of me bayan kasan banasonka? I told you badan kai na killace kaina haka ba you don’t deserve me, wlh na kamaka sainayi arresting naka for molesting a police officer! I will lock you up a cell” tahowa Khaleel yayi gaban gadon tai ihu tace “don’t come here” zama Khaleel yayi abakin gadon yana kallonta cikeda fushi ganin still yazauna tana cemai kada yazauna yasa tashiga kaimai duka da hannayenta biyu da karfinta tana fizge pant nata na saman kanshi danshi yafi bakanta mata rai it keeps reminding her of yamata wani abu tace “Wlh ban yafe maka ba mugu kawai dan iskan bad boy, I will arrest you once nabar wajen nan, you will sleep in cell Khaleel” tunda tafara kaimai duka boobs nata dake shaking cikin bargo yake kallo batare daya damu ba, tana cikin dukanshi kawai yaja blanket din kasa, boobs nata suka fito kafin tai wani abu kawai ya daura kanshi kan cinyanta yaja boobs din bakinshi yarike dayan gamgam da hannunshi. [10/6, 7:32 AM] +234 903 908 6385: EPISODE 6️⃣8️⃣ Ihuuu Hawwa tayi heart nata na racing ganin abinda Khaleel yamata in few seconds, wato ko acikin yan iska most of them need to come and learn shakiyacin iskanci daga wajensa, hannuwanta takai tawani tura fuskanshi yaki sakin boobs din daga bakinsa saima wani talewa da nipples nata yay, yayi kaman zai sullubo daga bakin Khaleel amman saiya karabin nipple din back harwani zugin dadi hakan yama Hawwa, Khaleel yasa hannu da sauri yakama hannuwanta daga fuskanshi dan kaman akwai sugar haka yakeji a nipples din yarike gam, yashiga shama Hawwa nono kaman maye yana jagwalgwala daya chan sai yayi switching, yakai hannunshi daya yana kwance towel nashi dick dinshi ya tsaya kaman itacce Hawwa ta runtse idanu da gudu ganin wani murtukin bakin gindi wuluk sai uban kiba da tsayi ga paskekiyan hula kaman canopy dan wannan yafi umbrella jikin Hawwa yadauki kyarma, tama daina motsi jikinta ya mutu murus, she’s angry this is happening between ita da Khaleel, but takasa komi akai, kusan 5min Khaleel yabata yasha nono sannan yadago kanshi yana daurawa akan idanunta dasukai jazur hawaye yacikasu ya kalleta lips dinshi duk yawu kaman wanda yasha nono harda madaran nono abin yama Hawwa wani yammm ajiki, matsa dayan booby yayi alalace yace “stop hating me banso” dauke kanta tayi daga kallonshi taki magana, murya chan kasa Khaleel yace “yajikin?” Runtse idanunta Hawwa tayi da karfi Khaleel yayi wani dirty smile ya matse boobs nata yayi da karfi dayasa tace “kadena Khaleel” kallonta yayi cikeda tausasa murya da lallabawa yakai hannunshi in between legs nata yace “tashi kiyi salla toh” hankadashi tayi saida yafadi akasa jin hannunshi yake kokarin kaiwa gabanta, ta kwashi bargon tana rufe jikinta ta sauka daga gadon ahankali ta dauke kanta tadauki kayanta duk yana yana kallonta tawuce tana kalle lalle kofan daya gani kawai tayi wajen tana budewa taga bayi ne ta shiga da sauri ta maida kofan tarufe tasa key kawai tafashe da kuka gashi tanajin zafi riganta tasa, tasa hijabi tabude kofa tafito idanunta sunyi jazur ta yarda bargon anan kasa batare data kalli Khaleel ba tayi kofa ta taba kofan taji arufe hakan yasa tajuyo tace “kabudemin kofa natafi gida”? Murya chan kasa yace “kinsan karfe nawa? Besides ma bazaki iya komawa gida yanzu ba cus yan gidan mu na gidanku ankai marraige box, and again kiwuce kije kiyi wanka kizo kiyi salla is 12noon” ihu tamai tace “ina ruwanka da salla na nace kabudemin ko obasanjo ne agidanmu ni yanzu zan tafi bazan kara ko minti daya tareda kai ba” tashi daga kasa yayi yasaki towel din awajen dasauri Hawwa tadauke kanta ganin jikinshi gabanta na asababben faduwa yace “we are not going home now nariga nafadama Baba sai dare zamu dawo, jeki wanka kizo muje muyi breakfast I’m starving” so take ta kalleshi ta harareshi but tasan he’s naked takasa kaman zata hadiye zuciya ta mutu ta tsaya awajen, murmushi kadan Khaleel yayi yace “ba’a fushi da bautama Allah dai but you can do fushi with Khaleel jekiyi wankan tsarki, najasa yahau kanki please” hannuwa Hawwa tadaura akan fuskanta sai kawai tawuce bayi again tasaka key a kofan, tana kallon bayin kayanta tacire kirjinta namata zafi ta wanke bankinta da Maclean da mouth wash tawuce tashiga shower ta kunna ruwan zafi ta duka tana dubawa taga koya fasata taga beyiba hankalinta dan kwanciya yayi tanajin bakun ciki tayi wankan tsarki sabida Khaleel but hakanan tayi gashinta ya jike sharkap da ruwan zafi sai fitar da kanshi yake tahau kuka kawai tana wankan, she’s so angry da kanta, haka tagama taja towel ta tsane jikinta sannan ta daura akanta tashiga gogewa kafin tasaka kayanta back tana kallon, hijabi tasaka boobs dinta na ciwo Allah kadai yasan me da me yamata fitowa tayi ahankali taga ya shimfida mata dadduma but baya dakin har lokacin kayanshi na kasa data gani hawa dadduman tayi tafara salla tana cikin sallan yashigo da ledan takeaways dayawa yasake fita sai kuma yashigo da spoons da plates da water yasake kulle kofan ganin ta idar da salla sai kawai ya zauna kan dadduman agabanta yakalleta yace “good morning matan Khaleel” kin kallonshi Hawwa tayi sabida yanda takejin tone na murmushin dayakeyi he looks so happy, matsowa kusada ita yayi yace “samin abinci bansan ya akeyi ba I’m hungry” dan kallonshi tayi saikuma ta dauke kai tace “ka mutu da yunwa idan nine zan samaka” tsareta da ido Khaleel yayi kai tsaye yace “wlh idan baki bani abinci naci ba ajikinki zanci” dan faduwa gaban Hawwa yayi tadan koma baya zata tashi yasa hannu yariketa dasauri zai sata ajikinshi batasan sanda atsorace tace “toh naji naji zan sa maka” sakinta yayi ahankali yana smirking, takai hannu anatse tana bude ledan tana cicciro takeaways ya tsareta da idanu, komi a natse takeyi batada rawan jiki ko gara gara, he can’t believe 29yrs lady can be a virgin? How? How did she even cope? Awannan zamanin? Bude komi tayi akwai shushi, akwai fries da white rice da curry sai friend rice ga plantain, lot of sides dai, dan juyowa Hawwa tayi tanadan sussunnar dakai dan bala’in nauyin tahada ido dashi takeji zatacemai me zata samai suka hada iso dasauri ta dauke kai sai kawai tasamai rice da curry tasaka plantains da fries tabashi hannu yasa ya karba ahankali yace “Matar kwarai” yunkurawa Hawwa tayi zata tashi yace “kefa” agajiye tace “bancin abinci early” girgiza mata kai yayi sai kawai yadebo rice yace “eat” dauke kai zatayi yace “i will force you to eat fa, open your mouth” kulle bakinta tayi kaman bada ita yakeba cikeda iskanci Khaleel yace “i will put the food abakina and feed you from my mouth not my spoon” babu gardama ahankali Hawwa tabude bakin nata gently yasa mata abincin abaki yana murmushi Hawwa tahau taunawa ahankali tana dauke kai shima deba yayi yakai bakinshi yana kallonta, ijiye spoon din yayi da sauri yace “ahhhh too spicy is hot!” kallonshi Hawwa tayi da sauri jin yayi ihu da hannu ya nuna mata water yana hura baki alamun ta bashi, dauke kai tayi taki bashi sabida yanda takejin haushin abinda yamata sai kawai tadauki plate din tadebi rice da miyan sosai a spoon takai bakinshi makemata kafada Khaleel yayi kaman dan yaro yace “noo I don’t eat spicy food” for the first time Hawwa tayi mugun murmushi tace “saikaci” murmushin datayi tafiya dashi yayi sai kawai yabude baki samai tayi yahauci yana tsuke idanu yana hura baki kaman wanda yaci abu mai tsami Hawwa ta kwashe da dariyan dadi ko banza tamai wani abu itama, hadiye abincin Khaleel yayi da kyar yakai hannunshi yadauki sushi yahauci da sauri sauri yadauki ruwa yanasha Hawwa tabishi da kalllo ganin dagaske bayason abinci mai yaji. Yunkurawa tayi zata tashi ya fizgota zuwa jikinshi dasauri takalleshi tace “mehaka?” Hararanta yayi yace “my mouth is still hot cool it down for me” makemai kafada tayi tanabin jikinshi da kallo yanda yakeda muscles bugawa kirjinta yayi da sauri tadan tureshi ta tashi zata wuce hijabinta yarike yamike tsaye yace “where do you think you’re going”? Baya tashiga komawa kirjinta na bugawa ganin yanda yake binta wai Khaleel maye ne wai, ahankali yasa hannu yazare towel dinshi runtse idanunta Hawwa tayi tana juyamai baya dasauri tace “wai mehaka? This is a pervert attitude? Dole saina ganka ne”? Tahowa yayi yay hugging nata tabaya yana sniffing neck nata yace “yes dole kiga abinda makes me me! This is original Khaleel kalleshi it’s saying hi to you”. [10/6, 7:32 AM] +234 903 908 6385: EPISODE 6️⃣9️⃣ Cikeda jin haushin yanda taji yana samata gabanshi ajiki yana manna mata Hawwa tace “bazan taba kallo ba infact shinema abinda makes me hates you more and more karabama kowa na duniya dan iska kawai” taja jikinta zata wuce Khaleel yadaura hannuwa shi kan cikinta ya matsota back dick din na kara shureta yakai gefen fuskanshi gefen nata yace “ba kinci dan iska neni ba? I don’t need to hide, I want ahhhhh……..” yayi maganan yana manna mata dick dinta abaya yana kokarin jan riganta sama gashi babu pant ajikinta, dawani irin sauri Hawwa tajuyo aharzuke tace “what’s this wai? You have no right to be touching me haka? Allah zan kulleka a cell and teach you a lesson for sexual harassment, kadena tabani!” Tai ihu ahankali yana kallon kwayar idanunta kaman ba masifa takemai ba ashagwabe yace “I’m hard I want xxx” yirrrrrrr jikinta yayi tama kasa magana tajuya kawai zata wuce yawani kamata ya kwaso hijabinta ta kasa yacire ya jefar da sauri tabude idanunta tureshi tayi da karfi tayi kofa tana jijiigawa with all her strength yaki buduwa, Khaleel yashiga zuwa wajenta ahankali irin dagani saike dinnan, hannu ta nunamai gabanta na faduwa ganin yana tahowa gashi ba kaya ajikinsa tace “wlh don’t come here, karka sake kazo nan” kama dick dinshi yayi da hannu ya kada mata idanunta suna sauka kan dick din Ya Allah bata taba sanın akwai gindin dayakai wannan girma ba bama dole Khaleel yadinga iskanci ba, he’s endowed down there, infact his dick is to big for shi kanshi haba abu kaman na yan zamanin samusawa no wonder matanshi still loves him kaman mahaukata, tahowa wajenta yayi zata kufce ya manna jikinshi da nata zatai magana ya manna bakinshi anata yashiga kissing nata hade bakinta tayi tahanashi yi kaman ba itane dazu was kissing him back ba, amman yanzu taki sosai yake kissing nata ahakan yana nishi yana dage riganta sama yakai hannunshi saman gabanta dayaji yajike arude Hawwa ta kabar da hannunshi amman yakara komar dashi ya matsa mata gaba kafafun Hawwa yafara rawa tana runtse idanu, Khaleel yakai hannunshi daya dasauri yashiga zage mata zip din riga, idan ta kabar da wannan hannun taji dayan hannun awani waje daban, sai yawo mata da hankali yake in between kasanta da bayan riganta haka yaja zip din har kasa ya fizge rigan kasa tashi daya, ihu Hawwa tayi abakinshi yakama hannuwanta yarike da hannu daya yadaura hannunshi daya kan boob nata yafara murzawa nishi take kaman tana gym room ganin kaman tsayuwa na gagaranta yasa Khaleel yadauketa chak still bai saki bakinta ba tana tsalle tsalle da fizge fizge yaki sakinta sai gado, Hawwa bata taba sanin idan namiji natabaka haka akwhin dadi ba, dadin is over powering strength nata, ya daddane mata hannuwa, sakin bakinta yayi yasauko da kanshi yashiga kissing nata a neck murya a shake Hawwa tace “I will teach you a lesson Khal…….” Jan boobs nata yayi kaman wicked boy into his mouth dayasa Hawwa takasa magana tace “asssshhhhhh” ware kafafunta yashigayi Hawwa tashiga kokawa dashi gabanta na faduwa ganin yanda kaman hes gone, ware kafafun yashigayi da kyau yakama dick dinshi yakai gaban ta mahaukacin zabura Hawwa tayi bata tabajin tsoro like just now ba sabida no one yataba making irin this attempt on her tace “mezakamin? Mezakamin Khale…….” danneta yayi da kyau ya bugamata awajen da kyau, nishi Hawwa tayi kaman mai nakuda bataso tayamai kuka yabarta yace “Innalillahi Kha……” dannawa ciki Khaleel yayi kaman ba Khaleel dake mata wasa yana tsokanan ta ba kawai ya chanza, Hawwa tai ihu sosai. “Wayyoooo Ammiiiiii Ammiiiiii” tafizge hannunta ta dage ta yankamai mari a fuska tace “wlh kaman wani abu i will take you to court Khaleel” hannunta yakama data mareshi dashi ya yakai ya cusa bayanta yayi hake hake akanta ya gwalemata kafafu da kyau ya danna mata da mahaukacin karfi Hawwa tafashe dawani irin kuka kaman yarinya amman ina taki buduwan ma Khaleel, dan magungunan da Munnawarah ta mata harda na matsi cus Ammi tagayamata diyarta tadade batai aure ba she’s 30 tanaso tamata gyara da kyau, and datazo taga Hawwa yar boko ce tadauka tayi bariki shine fa tahada mata da gyaran virgin again. Hannu daya Khaleel yakai ya ware labias dinta yakai dick din kan hymen yayi mahaukacin dannawa but crowns nashi yakasa shiga dan he has very massive, dick dakeda mugun big head gareshi kawai Khaleel saiya fashe da kuka kaman wani baby he’s extremely horny he wants Hawwa but dick dinshi yaki shiga Hawwa baida any lube agidan nan ko cream baida shi agidan nan, there’s no way he can penetrate her, Hawwa ma kuka take sosai sabida zafi dataji shima haka yace “the way you hate me that’s how ur pussy hate me, my dick hurts from trying to penetrate you, Mommmmmm” yakira Mom kaman wani jariri yakai bakinshi kan boobs nata yakama yacigaba da bugawa awajen but ba bugawan shigaba dan yariga yasan basai shigu ba, yana kururuwa da moaning akan boobs nata, ya riketa gam, wlh dudda bai samu yayi penetration ba but ba karamin wahala gaban Hawwa yasha a hannunshi ba saitaji kaman ma ta mutu ta huta da jaraban Khaleel chan yasaki boob nata yafara hitting wajen sosai yafara mata ihu dayasa jikinta yafara rawa ko’ina. “Hawwaaa you are sweet ahhhh, Hawwaaa I’m cumming uuuuushhhh huuuuhhhh urggggghhhhhhhh” kaman fitsari haka taji ya feso mata awajen yariketa gam yakoma jikinta yana fiti da hannuwanta daga bayanta yadaurasu saman kanshi ahankali yana shamata boobs dasauri sauri tanaji yanda heart nashi ke beating fast har lokacin he’s still dripping ajikinta kafin bacci mai shegen dadi yayi awon gaba dashi dan baiyi bacci jiyaba at all. Kusan 20min sukai ahaka Hawwa takasa motsi tsoro takema yatashi ahankali ta karbe nonon daga bakinshi da kyar ta jaye jikin ta ta mike tsaye saita koma ta zauna kaman an zuba mata yaji, daurewa tayi cikin karfin hali irin nata ta tashi ta sauka daga gadon taga key kan side drawer tadauka tadauki hijabinta tasaka bata damu da cinyanta da jikinta da sperm din Khaleel kebi ba tayi wajen kofa tana tafiya da kyar tana dingishi tabude kofa tafita ahankali har waigawa take kada taga yafito tadausa kasa tafita falo, key mota data gani kan table na tsakiyan falo ta dauka tafita compound din tabude motan ta shiga ta tada tai reverse kawai taga gate yabude kanshi tafice daga gidan da gudu gabaki daya kamshin Khaleel take, tana shiga hanya tafashe da kuka sosai sosai yanda Khaleel yasami jikinta haka har yana iya yayi sex da ita, kuka take kaman mahaukaciya. [10/6, 7:32 AM] +234 903 908 6385: EPISODE 7️⃣0️⃣ Gidansu tayi, tana kaiwa unguwansu babu kowa a kofar gidan amman kunya yahanata fita, ga idanunta sunyi jazir, takai almost 10min a motan sannan ta kalli fuskanta a mirror lips nata sunyi pink yirr, idanunta sunyi ja, tadai daure kafin su Baba suzo waje tabude motan tafito tashiga gida tana tafiya awaware tanadan dingishi, tana shiga compound nasu mutane, su Miemie suka fara rungumeta ga jama’a agidan ana bude akwaitinta da bamata san an kawoba, ga yan anguwa ana ganinta aka fara ayiriri Ammi data ganta fitowanta daga dakin Aminu kenan ta taho wajenta da sauri tace “amarya ba lafiya sannu an sallamoki muje kihuta” Ammi ta kamata suka wuce daki, Ammi tabita da kallo ahankali tace “ya jikin? Shiya kawoki”? Gyadama Ammi kai tayi tana sauke kai ba bakin magana tai zuru zuru, Ammi da hartaga shedan ruwan gashinta ta saman hijabi tace “kinsha asibiti bari nakai miki ruwa bayi kiyi wanka ko sannu zakici abinci akawo miki?” Girgizama Ammi kai tayi da kyar tace “wanka zanyi nai bacci” gyadamata kai Ammi tayi tace “akwai ruwan zafi bari nahada na kai miki” Ammi tafice ruwa mai zafin gaske takai mata abayi da botiki daya daban na sirki sannan tadawo ganin Hawwa tayi harta cire kaya tadaura zani tasa another hijabi daban, Ammi tabi dakin da kallo tace “ina kayan da kika cire na bada awanke”? Dasauri tace “uhmm ahh suna cikin akwati na ki barshi zan wanke” Ammi tace “toh muje” kamata tayi daurewa tayi tabi Ammi har bayi ta kaita Ammi tai murmushi kadan kawai ta dawo tadan gyaramata gadon ta kakkabe taje tadawo da ita daki kuma tafita, Hawwa tacire hijabinta ahankali tadauki ribbon ta kulle gashinta dayake sharkap tadauki dankwali na atampa ta kulle kan kar agane da ruwa, dogon riga har kasa na abaya tasa ta kwanta sai bacci. Khaleel yadinga kiranta rannan taki dauka tama maida wayan silent mode, rannan bacci tayi da daddare mai kyau har gari yawaye ko farkawa batayiba batasan me Khaleel yayi ba but dai kaman ta zubar da abinda ke damunta da daddare. Da sassafe yau Wednesday aka fara shirye shirye henna day, still tayi using hot water zafin yaragu sosai tasoma dainaji, an aiko da bridal dresses nata jiya da daddare, tayi wanka kenan tana cikin saka HKG atampan dasu Hafsa suka fito mata dashi daga akwatinta na henna party Aminu ya shigo yace “Ya Hawwa Khaleel na waje yakawo miki Noor” faduwa gabanta yayi sosai dan kallonshi tayi sai kuma tace “okay” kanninta ko wanne yashiga makale dariya shikuma Aminu da gulma yace “suna miki dariya Ya Hawwa” kallonsu tayi aiko suka bushe da dariya Hafsa tace “ayiriri amarya” hararansu tayi tadauki gyale maroon tayafa kan atampan wlh tayi kyau tana tafiya ahankali sai kanshi take tayi waje, a zaure taga Khaleel da Noor da katon box na kayanta, tana ganin Hawwa tai wani ihu tai tsalle Hawwa ta dauketa tana murmushi Noor tace “My FAA” haderai Khaleel yayi yace “careful Noor stop rough handling my wife kaman yanda kikemin batada karfi kaman ni, besides she’s sick” dan hararanshi Hawwa tayi batare data kalleshi ba tana kallon Noor tace “don’t mind him your FAA have power” kankameta Noor tayi saikuma ta mata kiss a kumata tace “I love you soo much FAA, you look super duper beautiful right Dad”? Khaleel na kallon Hawwa kaman zai hadiyeta yana tuna abinda yafaru jiya tsakaninsu yace “right princess, she’s beautiful external and internal” sauketa Hawwa tayi da sauri tazo wajen takai hannu zata karbi akwatin Noor sabida su koma ciki kafin yafara iskanci wannan daya fara maganan banza gaban yarinya kawai Khaleel yajawota zuwa jikinshi and just give her a tight hug daidai Baba da Aminu na shigowa zauren hakama kanninta su Hafsa kawai suka fasa ihu. “Wuyuuuuuuhuuuu” Baba yawani kume murmushi akunyace Hawwa ta fizge kanta kaman zata nutse akasa ganin Baba da kanninta sunga yanda yake rungumeta, Baba yama su Hafsa dakuwa yace “kunci gidanku me kuke haka”? Noor sai washe baki take tana kallon Dadynta da Hawwa, Hawwa tai sauri zataja jakan wlh Khaleel yakasa daurewa dudda gasu Baba kaman wanda Hawwa tama magana yakama hannunta yace “karki tafiiiiiii” awani shagwabe sai kawai su Hafsa sukahau “ayiriririiiii” Baba yadan kwashe da dariyan manya kadan yadaga sanda zai rapka musu suka kwasa aguje sukai cikin gida Baba yace “Noor muje na kaiki dakin Mamanki tunda Babanki na magana da ita” dasauri Noor tabi Baba hakan yasa Hawwa tajuyo cikeda masifa still taki kallon idanunshi tace “mehaka kakemin gaban mutane”? Kaman zaiyi kuka yace “I’ve missed you, baki daukan wayana, baki magana dani why? Mena miki wai”? Akufule Hawwa tace “I don’t accept you, I don’t accept wannan auren, ban sonka nagaya maka” shiru yayi yana kallonta yakasa magana, kawai Hawwa ta fizge hannunta da jakan tawuce cikin gida abinta, nan fa aka fara henne party ga komi Juzzyfabevent event takawo, hatta su zubo da bottle water, kunun aya, popcorn amsaka sticker sunan Hawwa da Khaleel so lovely, matan ta iya decoration da kowa yashigo mamaki yake compound din gidan Baba Juzzyfabevent ta komar haka, she sabi the job. Ana playing waka compound na Baba da girma so set up yayi kyau professional masu henna da aka kawo suka fara mata ana rawa, Noor na rawa dasu Miemie, Hawwa sai kallon Noor take tana kama da Khaleel tanada kyau kaman shi, dasauri ta girgiza kai tana gayama kanta me ruwanta da kyawunsa, duk wnada keson lalle zama kawai yake amai, Hawwa kawai bin kowa da kallo take especially yan uwanta barinma Ammi da Baba, Ammi stood as her Mom, komi ita keyi, ita ake tambaya, yan unguwan na Maman Amarya kawo gishiri, kawo omo, abada this and that duk haka suke kiran Ammi, Baba na farin ciki bini bini yashigo yaduba zanen da akema Hawwa yatafi yakara dawowa yace amata mai kyau, yasake dawowa yace azana sunan Ibrahima atafin hannunta, har aka faramai dariya, Hawwa kawai taji kuka na taso mata, she wish aure ne da mutumin arziki wanda yasan darajan mace, all this prep, farin cikin da Baba keyi, dasu Ammi da yan uwanta Allah yasa tamayi 1month bai saketa ba. [10/6, 7:32 AM] +234 903 908 6385: EPISODE 7️⃣1️⃣ Har dare party akeyi bamatasan yaushe aka sai generator agidan ba, itafa komi yi akeyi batasan ya aka samu ba dan su Ammi sun daina sata a lissafi maybe Khaleel yakawo, wanka tayi Munawwarah ta turareta ganin su kadaine adakin tace “Ibrahima yadan rage miki jaraban ko”? Kunya kama Hawwa tayi ta sauke kai kasa da gangan taba Hawwa wani magani a cup dudda Ammi tace adakata a daina bata haka Hawwa tasha tana tane baki suka gama komi tawuce taje gado, yau su Ramla ma sun sauka kasa daga ita sai Noor, Noor is so happy kaman ba yar gidan masu kudi ba, Ramla sun mata wanka tasa kayan bacci suna wasa kowa na son yarinyar she’s so sweet, abubuwan da aka samata a box ma bataci ba, tuwo da miyan kuka da aka dafa agidan taci cikinta kaman zai fashe saida Hawwa tama hanata ci ta hakura. Kiranta Khaleel yahauyi awaya taki dauka, tai lamo tana sauraron su Hafsa dake planning dan gobe bridal shower kanninta sai planning suke tana kallonsu ita yar kallo ce kawai. Washe gari Alhamis aka fara baki yan uwa da abokan arziki, yan uwan su Baba daga kauye sunzo wayanda ko bikin su Hafsa ma basu zo ba amman anzo na Hawwa, yan uwan su Ammi ma haka sunzo yan Bauchi kuma sun nunama Hawwa tanada dangi, sun kawo waina tundaga Bauchi, ga yan uwan Baffa ma mijin Ammi duk ya gayyacesu duk anzoma Ammi biki, gida ya kachame abubuwa kawai ake kawowa drinks, menene, menene, banda girkin dasu sukayi Juzzyfabevent suma sunyo abinci cus they also handle catering services, babu kalan abincin da babu, kowa dazaizo yanada gifts, ko yaushe akai wannan planning din oho yan uwanta suma kowa ya gayyaci mutanensa da friends nasa, Aminu ma ya gayyaci abokansa na school dudda babu daurin aure akwai event. Wuraren 4 aka shiryata makeup artist tazo Hawwa sai kallon ikon Allah take dan batasan daga ina takeba kowa yaturota akama Hawwa makeup aka shiryata cikin gold gown kunga Hawwa aka fara rawa kawayen kannenta ne kawayenta dan batada kowa ga DJ, ga masu hoto ga MC, ga jama’a ga abinci akai wasa akai quiz akan amarya aka gama games na balloons, it was fun, Hawwa tagaji still taki waya da Khaleel. Yau Friday budan kai a hall za’ayi tun around 1 motoci luxurious bus na yan gayu sukai layi a unguwan kai mutane zuwa venue ga kaya an kawoma duka kanninta ashobe harda su Noor ga kayan Ammi na yan gayu, kasa daurewa Hawwa tayi tace “waya muku kayan nan”? Doddo tace “mijinki duka harda kayan ranan asabar yama kowa da takalma da jaka, wasu ma’aikata sukazo suka aunamu muma mu zama yan gayu” shiru Hawwa tayi aka shiryata cikin wani traditional clothes na atampa blue light and dark daya mata bala’in kyau ga katon lullubin atampa da aka dauramata akai, da Ammi tashigo taga Hawwa sai hawaye yataru a idanunta duk yanda taso ta daure saita fashe da kuka Hawwa tafashe da kuka itama Ammi tace “inama Mamanki na raye taganki Hawwa kinyi kyau Allah miki albarka, Allah sanya albarka a aurenki” kankame Ammi tayi da kyar aka hanata kuka aka gyara makeup din kafin finally aje asata awani arnen sabon jeep gal aka tattafi Umma kawai aka bari agida da Baba, Event aka fara harda yan uwan su Khaleel but banda Mom but Maman Sam da Hajiya Daraja na wajen, duk wanda yazo daga side na Khaleel dadan korafinshi Khaleel na auren yar gidan talakawa ya auro da akaga Hawwa sai ayi shiru cus Hawwa ta hadu ba karya, Khaleel carry better eye go market, chan akai annoucing zuwan ango yaye lullubi, waka aka saka na burina by Hamisu breaker saiga Khaleel yashigo yana sanye da dark blue yard da babban riga dayamai kyau na bala’i yasa hula ga manyan abokanshi Moh da Sam da sauran abokanan all in white da black huluna kana ganinsu ka ga big boys, mic yarike yana murmushi yana kallon Hawwa yafara mata wakan yana nunata da hannu filled with love ba kunyan iyaye yace. Babban burina ki kasanche dab da ni In za ki kirga masoya ne ki sanyo dani Ki duba kan ki ana kallo na majanuni Ni kuma nace indai kai naki ne ban fadi ba Sako ya bayyana ni tun daga zuciya Sannan kaunar ki tana kaman zuciya Kin kama mini kurwa ta tun jiya Har ya kai matsayin bana samun lafiya….. yawani nuna kirjinshi yace Kin shiga raina Kin zauna dan kin sami guri Naji kiranki Na amsa kuma nazo da wuri Kece farko kuma kece karshe Bishiyar nan tai girma wadda kikayi mini dashe daidai ya iso gabanta yawani duka yana kallon fuskanta yanuna kanshi yace Bana ji bani gani bana son mai kushe Buri na rayu dake har numfashin karshe Kin rikita duka tunani na Taimaka ki bani gurin kwana Son ki ya hana mini bacci na Ina ganin ki har a mafarki na Son ki yanai mini dadi ban son mu rabu Ki jaddada jarumta ta ki nadan kambu Bani da komai sai ke Ina tafe ya wa wani falke Ina duhu ki kunnan haske Ina na je dake? Ihu akahau yi na bala’i awajen na Khaleel is super romantic, he’s just madly in love da Hawwa, yamika hannu Moh yabude jakan LV dasuke rikeda shi yafara zubama Hawwa dollars Mom Sam tarike baki da sauran kawayen Mom like dama Khaleel ya iya soyayya haka? Ya iya wakan hausa haka wat? Rufe Hawwa sukayi da manni shida abokanshi, MC tace “abudemai fuskan amarya” Babban Aminiyan Ammi Anty Lami ta zo tabudemai fuskan Hawwa fuskan Hawwa da Khaleel yagani kawai saiya rungumeta baimasan meyake ba zokaji ihu DJ yasaka musu kida MC tace “Ango fito da amarya ku taka” dayake kamu ne wakokin hausa ake sawa komawa baya su Moh sukayi Hawwa bataso ta tashi amman haka Khaleel yadagata yana rungume da ita kunya ya gama kasheta, yafito da ita dance floor kanta akasa daidai DJ na sakin beat yasaka wakan Mai kishina na Sadiq Saleh kaman Khaleel aka samawa kawai kama hannun Hawwa yayi yawani jawota jikinshi yakama waist nata ko kadan baida kunyan iyaye, Hawwa namai wani irin kallo da jama’a ke gani na soyayya ne but shi yasan na haushi ne dana mehaka, yawani lumshe mata idanu yana daga mata gira daidai anfara wakan yace” uhm Uhmmmmmmmmmmmmmm Uhmmmmmmmmmmmmmm Uhmmmmmmmmmmmmmm kunga inajin dadi inajin dadi na samu muradin raina tana kishi na nidai kunga inajin dadi inajin dadi na samu muradin raina ya na kishi na nima Uhmmmmmmmmmmmmmm Uhmmmmmmmmmmmmmm sonki ya fattatakenii harna durkusa shiya addabeni haryasa na fallasa Ni Dake mu raini so takai mu kyankyansa nayi binciken kamarki babu na rasa” woooo haukacewa akayi a hall din kawayen Mom su Hajiya Daraja da Mom Sam suka taso ana ciro bundle na kudi dan Khaleel da Hawwa sunyi kyau, abokannan shi suka taso su Ammi da Jama’anta suka taso dan Khaleel yabama Ammi sababbin kudi dayawa bana wasaba tai manni cus itace Maman Amarya, Khaleel ganin an tattaso za’azo kawai yawani bude babban riganshi yajawo Hawwa cikin jikinsa yarufe babban rigan da ita yana rawa. Tundaga kan Abokan Khaleel da family shi babu wanda yataba ganin Khaleel this happy, su Moh at first sun dauka this marraige is just to teach the police girl a lesson but yau different abu suke gani a idanun Khaleel cus this is love! Khaleel has never been this happy, sosai Hawwa take kallon Khaleel ganin farin cikin dayakeyi and he looks damn handsome bata taba ganinshi da manyan kayaba sai yau. [10/6, 7:32 AM] +234 903 908 6385: EPISODE 7️⃣2️⃣ Wajajen 7:30 aka gama kamun su hafsa kanninta da Khadija wanda sune suka dawo best ladyn Hawwa suka kaita jeep ganin Khaleel na cikin jeep din yasa tahade fuska ta shiga ta zauna suka rufe kofa suka wuce tasu motar, Driver yaja motan Khaleel yakai hannunshi zai kama hannunta dayasha lalle ta dauke hannun dasauri maida hannunshi yayi back sai kawai yaciro wayanshi yataho inda take yawani jawota zuwa jikinshi yamusu hoto tana turomai baki sannan yasaketa yace “lemme post it on insta all those girls Susan I’ve been taking ga yar sandan data kwance musu ni” hararanshi tayi shima bai kulata ba ganin kumbure kumbure takeyi kiris take jira so he’s going to be patient daga gobe ne on Saturday ware haka an kawomai ita gidanshi har gida sukaje da kanshi ya sauko yabude mata mota yamika mata hannu danta rikeshi ta sauko sabida gown nata ta kabar da hannunshi ta sauko ahankali abinta tawuce shi tai cikin gida yabita da kallo dakinta tawuce Ammi kadai ne tana kwasan some jakan gifts ganinta yasa tace “kun dawo Amaryana” adan kunyace ta sauke kanta kasa tace “Ammi zip” ijiye bags din tayi tazo tashiga jamata zip tana kwance mata head tace “Hawwa Khaleel na miki matsanancin so kinga hakan kuwa?” Shiru Hawwa tayi tashiga cire kayan tana mamaki inasu Noor dasu Ramla da Miemie, Ammi tace “suna gidan Malam Sama’ila wajen yammatan gidan wai harsunyi kawaye, bari na sallami baki na” Gyadamata kai Hawwa tayi tana mamakin duk inasu Hafsa wannan da dakinta is empty. A uwardaka duka suka zagaye mahaifiyar tasu dake zaunw abinta tana duba wani azkar, daga Aminu har Hafsa, Kadija da Rahama Mimie ce kawai babu wajen suma sabida yarane. Anatse Aminu yace “Umma this is your last chance akanme zaki rike Hawwa aranki kan abinda ba itane tamiki ba? Bata duniya akayi? Ni aganina koma menene mahaifiyarta tamiki base on abinda yarinyar nan tamana yaci kin hakura kin yafemata, Umma school dina kap zuwa yau dana gama Hawwa ce babu kwandalan Baba, gasu Khadija, Hafsa da Rahama su basuyi university ba amman Hawwa ce ta aurar dasu Baba baida ko sisi kudaden Hawwa ne akayan dakinsu, banda haka akai akai take turamanakudi takirasu ta tambayesu yaransu, Mama kinga makarantan masu kudi da Miemie keyi Hawwa ce Umma menene wannan abun wannan wani irin tsana ne eh Umma” ahankali Hafsa tace “Umma dukanmu yaranki mun hadu yau muna miki fada muna nuna miki gaskiya bazaki dauka ba?” Khadija da duk tafisu zuciya tace “kai wlh Umma Allah karya bani bakar zuciya irin taki” dasauri Umma ta kalleta saikuma tafashe da kuka tace “ohh nice mai bakar zuciya ba Mahaufitae Hawwa data rabani da baban ku ba, nakasa auruwa sai bayan tarasu yadawo yawani aureni kuna cemin kaza kaza, ina mahaifiyarku baku sona kin fison Hawwa shikenan na barkı da Hawwa gaku ga ita kufitarmini daga daki” shiru Aminu yayi saikuma yace “shikenan Umma bazamu tursasaki kiyi abinda bakiso ba, kituna Allah yana tareda masu hakuri, sannan Allah baya kama laifin wani da wani, banda haka Umma shi Allah yanada adalci” yawuce yafita, su Hafasat suka bishi abaya dakin Aminu duk suka shiga. Hawwa na zaune kan dadduma tareda Noor sun idar tana koyama Noor azkar yarinyar is 4 amman wai bata zuwa islamiyya sannan babu mai koya mata agida, Baba kuma na hira da Ammi da Dado da Anty Lami Miemie da Ramla basa dakin sallama akayi Aminu ya bude kofan dakin yashigo dawata katuwar kwali na LG washing machine saiga su Hafsat duka biye dashi Hawwa tabisu da kallo Ammi tace “a’ah wannan kuma menene Aminu haka”? Dan murmushi yayi yakalli Hawwa dake kallonsu yace “Ammi hada kudi mukayi muka saiwa Ya Hawwa washing machine na tambayi Hafsa tace shine kadai baku sayo ba dakukaje sayayyan kayan daki” yadanyi shiru yakalli Hawwa ahankali yace “Ya Hawwa I wish nafara aiki and I wish I can afford more than this wlh Ya Hawwa zan iya baki duka duniyan nan kin chanchanci haka”dakin kowa yayi tsit yana kallonsu, Ahankali Hafsa tashare hawayen daya zubomata tace “Ya Hawwa baki taba kallonmu kaman yaran kishiya ba, ko ki kallemu da abinda Umma take miki, Ya Hawwa da Baby Minal na ciwo bataci abinci ance a asibiti she is under weight Babanta baida kudin soyamata abinci” tai dan shiru saikuma tafashe da kuka sosai tace “Ya Hawwa kadaice tafito da kudi tadinga siyanma Minal abincin yara daban daban, kala kala, wlh babu wanda bata siyamana ba, cerelac su gaber rice babu kalan abincin yara da bata soyama Minal ba har yarinyar tazo tafara ci tanata kumari” ahankali Hawwa ta tashi dagakan dadduma idanunta yayi ja kanninta are making her emotional, Hafsa tace “I wish kowa aduniya zai sami big sister kaman Ya Hawwa, she takes care of dukanmu zuciyan Ya Hawwa daban ne, she’s too good” hannu Hawwa tabude mata dasauri Hafsa ta rungumeta tsamtsam a jikinta su Khadija ma haka, Aminu Hawwa ta kalla tace “come here big head” zuwa yayi tabashi side hug tareda shafa kanshi hawaye na zubowa daga idanunta she wish this was real marraige, all this farin cikin da yan uwanta keyi she wished for mutum better than Khaleel sukemawa, su Ammi kowa saida ya goge kwalla ganin Hawwa dasu Aminu, ahankali Hawwa tace “zan dinga amfani da washing machine din nan kullum kobanda wanki ma” dariya duk sukahau yi su da ke kuka daidai nan akai sallama ana bude kofan dakin duk suka dago Umma ce sanye da Hijabi kowa ya tsaya turus yana kallonta Umma bata taba shigowa dakin ba, Hawwa ta kalla daga bakin kofan tace “nashigo?” Gyadamata kai Hawwa tayi da sauri shigowa Umma tayi tazo gaban Hawwa ga mamakin kowa kawai saitai kasa zata duka dasauri Hawwa tariketa tace “Umma mehaka”? Fashewa tayi da kuka kawai tace “Hawwa ki yafeni ki gafarceni duk abinda na miki na dauramiki tsana akan abinda baki duniya akayi, na dinga miki mugun fata kema ki dade baki aure ba kaman yanda mahaifinki yamini, nayi kuskure amman yarana sun ganar dani, sun nunamin hanyar gaskiya Hawwa kiyakuri dan girman Allah” Dasauri Hawwa tace “Umma wlh bakımın komiba kiyakuri ki yafeba both Babana da Mamana abinda suka miki kinji” Gyadamata kai tayi tace “na yafe musu har abada” ta rungume Hawwa tace “Allah yamiki albarka, Allah ya albarkaci aurenki yabaku zaman lafiya da yara masu albarka” kowa na dakin harda Baba sukace Ameen, Umma tadauko tadauki ledan data taho dashi tabude atampa mai kyau ne ciganvi na gold irin na 15k dinnan tace “ga gudunmawa kinji” cikeda farin ciki Hawwa tace “Umma wayyooo Allah na nagode Umma tayi kyau ina sonta wlh saida salla zan dinga nasaka” Umma ta washe baki she loves yanda Hawwa ta nuna tanaso itadakeda atampopin millions a akwati Hawwa tawuce takaima Baba dasu Ammi tace “Baba Ammi kallo abinda Umma na tabani” Baba da Ammi tace akashe lafiya zuwa wajen dash Baba suke Umma tayi tace “Zainab Malam kuma kuyafemin” Ammi tace “Zainab komi yawuce amanta da baya” Baba yace “nayafe miki Zainabu nima kiyafeni” ahankali tace “nayafe Allah ya yafemana duka yahadamu a Aljanna” kowa yace Ameen, tace “Zainabu meya rage ba’ayiba? Mezanyi?” Ahankali Ammi tace “jere za’aje gobe agidanta inaso ke zaki jagoranci abin Umma, ga Lami kuma” Umma tace “ba matsala Allah yakaimu gobe da rai da lafiya” kawai suka shiga hira ana planning biki gobe dan akwai dinner da daddare karfe takwas Hawwa sai kallon kowa take adakin one big happy family all this farin cikin da planning bikinta hala nan da wata daya, ko sati daya, ko sati biyu yasaketa fa ko? Gashi mashayi, dan party, dazata gayamusu bazasu yarda ba, babu mai daukar bad magana akan Khaleel, lallen hannunta dayayi fitinannen kyau ta kalla wai itane zatai aure yanzu, kiranta Munawwarah tayi hakan yasa ta tashi ta kwantar da Noor datai bacci agado tawuce taje ganin magani zata bata yasa tace “ba Ammi tace adakata ba Anty” Munnawara ta dungure mata kai tace “wannan ba maganin mata bane, maganin cicciko da naman gaba ne taciki, batace kar abaki wannan ba ai, shanye nidai kibani kitafi” kama hanci Hawwa tayi tasha da kyar tanayi kaman satai amai Munawwarah tace “za’asha daga kafin afasa” Dasauri Hawwa tace “meza’a fasa”? Dan bata gane maganan ba Munawwarah tace “tashi kije nidai bacci zanyi” tashi Hawwa tayi tafice abinta taje ta kwanta. [10/6, 7:32 AM] +234 903 908 6385: EPISODE 7️⃣3️⃣ Da asuba Ammi ta tada Hawwa dan ta hada important kayanta datake bukata su Hafsat suka tayata akwati daya tahada na kayan datakeso uniform nata da credentials dinta, Umma ta karba sannan su Ammi da manyan maza suka shiga kai kayan Hawwa zuwa trailer da Khaleel ya aiko musu aka fitar da komi waje, zuwa around 10 mata suka shiga jeep da yazo daukan su, Aminu ma yabisu as namiji aka tafi dasu jere gidan Hawwa. Kowa saida yayi salati dasukaga gidan Hawwa gate harsun gaji da kirgawa ga yan sanda da sojoji tako’ina, Mommy na tsaye wajen window office nata su Umma suka sauko daga mota tsaki tayi tace “bunch of local people look at them” tawuce ciki Excellency na falo tareda Khaleel daya kwanta yasa kansa akan cinyansa yana chatting abinsa cikeda masifa tace “wai Khaleely akanme zakaje kayi aure from this local family kuma harda biki maisa ba’ayi descreet marraige damuka sabayi ba? Wlh kunyan gayyatan mutanena reception na yau nake sabida kalan yar gidansu wayanda ka auro, batare da Khaleel ya dagoba yace “Pops talk to Mommm oooooo” Dasauri Excellency yadan rufe Mommy da fada yace “wai me haka Madam? How many time will you go forth and back on this matter eh? Kibar yaro yayi abinda yakeso idanma destination wedding yakeso let it be, meruwan mu da family su ko status nasu badai ya auri abinda yakeso ba fakat!” Tashi zaune Khaleel yayi yakalli Mom cikeda rashin mutunci yace “ko kallon banza kikama family matana you will see the other side of me Mom” yana maganan yawuce hanyan side nashi yace “ask the workers akaimu su abinci da drinks” kaman Mommy zatai kuka cikin masifa tace “PA” zuwa yarinyar tayi da gudu Momy tace “attend to Khaleely Inlaws” ran Mommy abace tawuce fuuu tayi ciki Excellency yabita da kallo yana kadakai kafin ya cigaba da waya abinshi yau da gobe da jibi yadauki off sabida bikin dansa. Mutane cike gidansu Hawwa kaman zasu zauna akatanga sabida yanda jama’a suka cika ko’ina, Hawwa na daki tayi wanka tasaka atampa mai bala’in kyau dinkin yamata sai addu’a ake ana mata Allah sanya alheri. Wuraren 5 stylist nata da makeup artist nata suka fara shiryata in white gown around 7:30 aka gama shiryata lokacin duk an tafi da yan gida hall, salla tayi sannan aka mata daurin kai, wani diamond sarka aka samata Hawwa was screaming money ya Allah ita kanta data kalli madubi sai kawai ta tsaya dan she can’t believe itace, bata taba sanın she’s this beautiful ba, she looks like all this instagram brides da ake gani online, dagata sukayi Hafsy dake rike da wayanta tace “mijinki sai kira yake Hawwa” kin magana tayi dan batajin dadin komi fita waje sukayi wani red roll Royce ke pake akofar gidansu da akai arranging da flowers ga motocin security gaba da baya bude mata akayi ta shiga ahankali batare data kalli Khaleel dake zaune yana kallonta ba aka rufe akaja motan hannunshi yakai zai taba bata tadauke dasauri shi kawai kallonta yake gobe tana dakinshi around this time dan tun 5 zai turo atafi da ita tahowa yayi yadaura fuskanshi akan shoulder nata yakawo wayanshi yayi snapping nasu yana murmushi yace “I have the most beautiful girl as my wife” mtswww Hawwa taja gajeren tsaki gaban hall din akai parking aka bude musu suka fito suka tsaya Moh yazo yana sanye da suit yace “you are late” Hawwa ya nuna da kanta ke kasa yace “matana tarikeni” “Welldone Mrs Lee” Sam yafadi yajuya yakoma ciki dan bride da grooom shigowansu su kadaine bayason hayaniyan mutane na binsu, daganan waje sukaji muryan MC yana ladies and gentlemen the moment is here, Momy and addy Uncle and sister the bride and groom gasunan abasu standing ovation DJ DJ” DJ yasaka wakan like my father by Jax wanda Khaleel yace asamai idan zasu shigo sabida Baba yabashi labarin Mahaifiyar Hawwa and he wants to communicate to Hawwa da wakan ya gayamata cewa he will loves her the way Baba loves her Mom, Shiga Hall din Khaleel yayi da ita ya Allah Hawwa da Khaleel sunyi kyau watttttt🔥 Tana sanye da white gown nata gawani net da aka dauramata akan gashinta da aka gyara yayi kyau kaman tasaka attachment, Khaleel na sanye da suit black yarike musu hannu, yanda ake kallonsu sai Hawwa taji kuka, wakan dake tashi that is so cool na ratsata kallonta Khaleel yayi cikeda so yanuna mata Baba dake sanye cikin kaya exactly irin na Excellency yana tareda excellency yana kallonsu yana murmushi sosai, kawo kanshi yayi saitin kunnenta suna tafiya yace “I will love you Hawwa just like the way Baba keson Maman ki har yau dudda she’s late, I will love you a million times more!” wani irin kallon Khaleel tayi tayi cus she felt his words har cikin heart nata cikeda so ya gyadamata kai yana kallonta. Mommy datai shiga na alfarma tasha zinare sarkan jikinta har cıbiya ta tsaya tana kallon Khaleel da yanda taga yana kallon Hawwa daidai sun shigo tsakiyan hall din aka saki wannan hayakin soyayyan wanda duk aikin Juzzyfabevent ne dan ita tayi handling entire wedding decor din aka samusu wakan soyayya na Christina Perri A thousands years, Khaleel yasaki hannun Hawwa yanuna ta yana waka yana rawa Hawwa na kallonshi Excellency da Mom suka saki baki suna kallon Khaleel tunda suka haifeshi basu taba ganin Khaleel this happy ba ko ranan da aka haifi Noor but look at him, today is the happiest day of his life ahankali Excellency yace “Khaleely this is not fun, you’re inlove” rawan yagama kawai yazo ya rungume Hawwa very tight akahau ihu Hawwa ta boye kanta ajikinshi sabida kunya dan har su DIG tagani dasu Abraham da Hayatu kowa ya gayyacesu oho, DJ yace “our shy shy bride”. [10/6, 7:32 AM] +234 903 908 6385: EPISODE 7️⃣4️⃣ Mommy was really scared yanda taga Khaleel was totally lost in love, baya second biyu cikakku batare daya kalli Hawwa ba, and ita yarinyar no even send her son, zata iya kirga sau nawa taga Hawwa ta kalli Khaleel shiko kaman zai cinyeta, Mom duk zuciyanta ya lalace. Cewa akayi abada labarin Amarya Khaleel yace shi zai bayar kawai yafito yana kallon Hawwa dake kallonshi asanyaye yace “I have alot to say about matana da zan iyakaiwa gobe so I will make it brief” yayi shiru yana murmushi yace “my wife is a very special person, anytime idan zan tsokaneta i call her Kulu” aka kwashe da dariya a hall din, Khaleel yace “kona cemata Kululu kuluwa yar sanda” zokaga dariya Excellency yace ma Baba “haka kake bari yana tsokanar maka yarinya”? Baba yayi dariya yace “barsu abinsu duk soyayya ce” murmushi Khaleel yayi yana kallonta sosai yace “my wife is the most intelligent and hardworking young lady dana taba gani a rayuwana the first ever one!” Yayi shiru yace “the first day damuka hadu something happened I called her Ke” Khaleel yawani zaro idanu dayasa yan hall suka kwashe da dariya sabida reaction nashi tells abinda Hawwa tayi kaman comedy, cikeda tsokana yace “matana ta iya masifa” kai zokaga dariya a hall Hawwa ta sauke kanta kasa ahankali duk kunya yakamata, Momy ta haderai tam, murya chan kasa Khaleel yace “my wife is loyal! Honest, truthful and kind, she’s strict batason nonesense da rawan kai and she’s truly loving, she protected me and Noor, Hawwa means everything to me, and I’m her best friend helloooooo” yawani daga hannu hall akace Hi ana dariya, yabada mic yakoma yazauna Sam yazo yabada labarin Khaleel shi sannan akace first couple dance da iyaye Khaleel yarike Hawwa suka fito Excellency Baba Ammi da Momy duk suka fito Mommy ta rungume Khaleel cikeda so tashiga share mai fuska yamata murmushi yana rikeda hannun Hawwa aka shiga manni aka koma. Sai around 10 aka gama iyaye suka tafi yara aka tsaya after party su Hafsa sukakai Hawwa wani daki Kaman zatayi kuka tace “wai ba’a gamaba” dük eh sukace kaya aka chanza mata zuwa wani pink gown dayamata kyau aka mata dauri aka fotoda ita Hawwa tayi kyau agaban hall taga Khaleel tasa wani crazy shirt ya bubbude botura yana mata wani irin kallo kaman maye da saida gabanta yafadi aka kirasu hall suka shiga suna kaiwa tsakiyan hall Khaleel yashiga juya Hawwa yana wani irin rawa da ita ana ihu chan kawai yahau kissing nata Hawwa naso ta kwace takasa ihuu ake a hall din na bala’i DJ kanshi saida yayi ihu a speaker yace “ango need a room guysss” dasauri Khaleel yasaketa ya rungumeta tsam ajikinshi cus harya sami erection baiso agani, yahau rawa ahaka da ita Hawwa kaman ta mutu da bakin ciki tawahala Khaleel ya wahalar da ita awajen rawa sai wajajen 2 nadare aka gama mota suka wuce tazauna zai kama hannunta ta dauke batacemai komiba aka fara tafiya lumshe idanu tayi wahalallen bacci yayi gaba da ita ahankali ta sauke kanta kan kafadar Khaleel tarike hannunshi kallonta yayi cikeda so saikawai yaciro wayanshi yamusu video yasaka a insta story, har sukakai gida bacci take, tsayawa motan yayi da gangan yakai hannunshi gaban riganta ya matsa boobs nata afirguce Hawwa ta farka takalleshi tace “mehaka”? Turobaki yayi yace “munzo gıda kona wuce dake gıdana? Hade fuska tayi daidai an bude mata kofa saukowa tayi ahankali tawuce cikin gidansu da kaman gari awaye hatta Noor batai bacci ba daki tawuce tarage kaya Ammi tabata ruwan zafi tafada bayi tai wanka tazo ta kwanta sai bacci tagaji, washe gari yinin biki by one za’ayi walima anan cikin gidansu agama by 4, anything 5 atafi da Amarya tunda Hawwa ta tashi taji kawai bakin ciki takeji Ta kumbura tai tam Noor kawai tama wanka da kanta tasa mata kaya masu kyau tawuce ta tafi wajen su Miemie abinta, sata akaiyi tai wanka tasaka wani lace from akwatinta mai kyau za’amata makeup tana bataso su Hafsa suka fadama Ammi Ammi tace abarta dan tun safe taga kwayan idanunta, kwanciya tasakeyi agado Munawwarah tashigo tace “Oya tashi muje dakina” kaman Hawwa zatai kuka ta tashi tabita magunguna tabata daban daban Hawwa tasha taci farfesun da aka bata sannan tawuce takoma daki bayan anyi azahar aka shiryata Malama tazo na walima aka fito aka zazzauna wa’azi tayi kaman zamantakewan aure da hakkokan aure da yanda ake kissa dasauransu sai around 4 aka tashi aka hadu akai jam’i kafin ma su Idar Aminu ya shigo gidan yace “anzo daukan Amarya” Hawwa na sallame salla kawai saita fashe da kuka sosai awajen abin gwanin ban tausayi nan aka fara kaita wajen yan uwan Baba suka mata fada, Yan uwan mahaifiyarta suka mata fada, Abokanai arziki makota akama Hawwa fada sannan aka maidata dakinta lokacin around 5:35 Baba da Ammi ne zaune awajen su kasa kowa yafita. Baba yasauke ijiyan zuciya yace “ina mika godiyana ga Allah subhanahu wata’ala daya nunamin aurenki Hawwarh, Hawwa na baki tarbiya nakuma san waye ke Hawwa kibi mijinki sau da kafa, nasan ayanda aurenku ya kasance amman inamai tabbatar miki Khaleel na sonki baniba kowama yaga soyayyan nan ya shaida, Hawwa kada kiga kusan kanku daya banbancinku shekaru biyune tsakani kice bazaki girmamamsa ba, No ban yardaba kibama mijinki girmansa” Baba yace “yi nayi bari na bari, Dan Adam ajizini duk randa kuka sami sabani ku shirya kanku, nasan agidan iyayen mijinki zaki zauna dudda dai bangarenki daban ayanda Umma suka fada inaso ki kula da iyayensa kaman yanda kike kula da mu, ki girmama su ki daukesu tamkar ni da Ammin ki”. [10/6, 7:32 AM] +234 903 908 6385: EPISODE 7️⃣5️⃣ Baba yayi shiru yace “Ibrahima bai riga yace wani abu kan aikin ki ba koda nan gaba zai nuna ki barsa, ki barsa aure yafi aiki Hawwa, Allah yamiki albarka yabaku zaman lafiya, yabaku yara masu albarka, Hawwa ina sonki ina sonki amman yaune ranan barin gidan Baba zuwa gidanki Hawwa” wani kuka Hawwa taji yataso mata, she always wish tai aure tagaji da gidan Baba, takoma nata gidan but yau saitaji bata gaji da gidan Babanta ba bataso tabar gidan Babanta, Ammi ta sharemata hawaye tace “ya isa stop crying now, Allah yabaku zaman lafiya, banson dan kinyi aure gidan hutu ki sangarce Hawwa, ba ruwanki da yan aiki sai when necessary only when necessary, Hawwa ki dafa abincin mijinki da kanki ki basa yaci da kanki, ki gyara makwancinsa karki yarda kiba yan aiki daman gyara dakin mai gidanki, turaren wuta kullum ki kona agidanki safe dare Munnawara tamiki masu kyau duk an kai, ki zama mai tsafta komin aikin office ki dafama mijinki abinci kusan shine first kafin komi, ki tausasa muryanki a inda yake, idan yayi fushi ke karkiyi idan yana fada ki shiru Hawwa take care of yourself ki rike mijinki da kyau yanzu da Allah yabaki don’t let him go ko let him loose ki kamashi da abubuwan da kika iya na koyamiki, keba yarinya bane kinsan menake gaya, idan mijinki yakiraki ga shinfidarsa duk wani kalan gajiya dakikayi daga aiki ki amsashi kije gareshi Allah mimi albarka tashi kije da ni da mahaifinki mun sakeki lafiya mun yafe miki duk wani abu dakika mana jeki fara sabuwar rayuwanki cikeda albarka mu dakuma fatan alkhairin mu” zuciyan Hawwa har wani tsuma take takasa motsi sai kuka atare Baba da Ammi suka tashi sukazo inda take ko Wanne ya tsaya a side nata suka dagota gyaramata lullubi Ammi tayi sannan suka bude kofa sukai waje da ita Hawwa na kuka lokacin around 6 har zuwa kofar gida inda Jama’a suke jiranta, gaban wata sanuwan jeep dal da aka zagaye da flowers suka kaita tashiga kawia ta rungume Ammi da Baba da kyar suka zareta suka sata Ummu tareda Noor tashiga motan, Daddo tashiga gaba aka ja motan, kanninta suka shiga sauran motocin da yan unguwa kowa na so yaje yaga gidan Hawwa aka wuce. Wuraren 7:30 sukakai gidan motan Amarya ne kawai ba’ayi scanning ba sauran motocin saida akai scanning incase wani yadauki mugun makami compound din suka shiga da akai decorating irin na masu kudi ga jama’a acike ga abinci da drinks. Parking motan Amarya akayi gaban wani red flower carpet da aka shimfida body guard suka bude motan daidai Mom Sam da Hajiya Daraja da wasu tawagan manyan classic matan nera biyeda su faram faram suka gaisa da Daddo da Umma sukace afito da Amaryanmu tazo tafara gaida Maman Mijinta kafin akaita barayinta Juyawa sukayi suka fito da Hawwa ahankali wani sanyi Hawwa taji tana tuna memories nata na gidan nan which first one din is kidnapping na Noor second one din is rannan datazo daukan motanta taga wata na kissing Khaleel tako’ina Mom Sam tace “Masha Allah our beautiful bride” suka rike Hawwa da kanta ke kasa cikin lullubi aka wuce tawagan Hawwa na wucewa suna binsu har Side na Mom. Mom na zaune kan wata hamshakiyan kujera tayi gayu harda makeup na bala’i ta zuba gwalagwalai awuya da hannu hannunta rike da bowl na fruits spa workers nata guda biyu sanye da uniform na matsa mata kafa aka shigo da Hawwa Hajiya Daraja tace “ga yarki an kawo miki Hajjaju” Daddo tace “kibiya kudin ganin fuska” aka kwashe da dariya Mom tabisu dawani irin kallon takaici but tuna maganan Khaleel ta daure takalli PA ta tace “basu konawa sukeso in any currency” bude wani jaka dake hannunta PA tayi tazo gaban Daddo tashiga zuba mata bandır bandır Daddo tace “ke ya isa” Mom Sam tace “bari mubude fuskanta” Yaye lullubin tayi fuskan Hawwa ya bayyana Mom ta tsareta da kallo kan Hawwa na kasa bayabo ba fallasa tace “welcome home” kan Hawwa akasa tace “akaita side nata” aka buga ayiriri aka fita Mom tabisu da mugun kallo taja mugun tsaki alwala aka. Alwala aka farasa Hawwa tayi sannan aka shigar da ita side nata dake kamshin sababbin abubuwa babban mansion ne da dakunan ciki dasukai 10, duplex ne akwai elevator ga staircase gidan yahadu akwai falo kusan uku but main falon kayan designer na Khaleel ne, sama aka wuce da ita wasu yan kauye suna shiga lift yakaisu sama Hawwa aka bi bene da ita, wani daki suka bude wanda furnitures nasu ne aciki kuma yayi kyau sosai dan sun sai mata kaya mai kyau a all this turkish furnitures company bawai na Nigeria ba zaunar da ita Umma tayi kan gado Munnawara data biyosu tace “tashi kiyi salla zan baki magunguna” share fuskanta tayi tawuce tashiga bayi ya Allah bata taba ganin bayi mai kyau Alwala tayi su Hafsa suka shiga kunna turaren wuta kowa murna yake cikinsu Yayarsu tasami gidan hutu jibi kalan gidan da Hawwa take ciki,Abinci aka shiga kawo musu ma’aikata da uniform kawai ke safa da marwa a flat din, salla Hawwa tayi wata makeup artist tashigo tazo mata makeup akwai event Hawwa kawai tahau kuka wai tagaji da kyar su Umma suka lallashi ta aka mata makeup ta tashi tai sallan isha’i sannan aka shiryata cikin wani lafayan yan maiduguri ashe Excellency dan maiduguri ne, wai wushe wushe za’ayi welcoming nata around 10 akace sufito kan Hawwa na kasa kunya takeji suka fito an cika compound din ga Khaleel zaune gaban stage din cikin wani malum malum sai kallonta yake kaman yayi shekara bai ganta ba yaga duktai zuru zuru and she looks tired and even scared yanzu ne ta yarda sunyi aure sosai, kawota sukayi har wajensa yatashi ya karbeta yana murmushi murya chan kasa yace “you look so sad sabida baki ganni tunda kikazo bane” dan hararanshi tayi yasake mata murmushi kawai yaja hancinta yace “smile ita sunna” akahau ihu da sauri yakalli crowd din yama manta suna gaban mutane zama sukayi aka fara event din sai around 1 aka gama Khaleel yarike hannunta yace “tunda zasu kwana muje side dina mu kwana” fizge hannunta tayi daga nashi tace “don’t even go there” tsayawa yayi yana kallonta yace “to muje namiki massage saiki dawo kin gaji” makemai kafada tayi agajiye duk yana kallonta saikuma yace “marowaciya” kin kulashi tayi daidai su Hafsa sunzo wajen kawia tabisu suka tafi side nasu yana kallonta Sam yazo wajen yace “munafuki you’ve fallen deeply kasa amaidasu gıda kayi amarcinka mana” kaman zaiyi kuka yace “kunyansu nake lemme just be patient gobe kowa zai tafi ahhhhh”. Wankan ruwan turare akasa Hawwa tayi kawai ta chanza kaya tabi gado ahaka tai bacci tanajin hayaniyan yan uwanta sama sama washe gari da safe suka tashi aka shiga aiki ana kara gyara komi ana turara ko Hawwa gabanta sai fadi yake tuna yanda zasu tafi anjima. [10/6, 7:32 AM] +234 903 908 6385: EPISODE 7️⃣6️⃣ Mom da Excellecy na zaune afalo around 5 na yamma Khaleel yasauko daga side nashi wajen window yawuce direct yana daga labule yana duba ko suntafi, Excellency da Mommy suka bishi da kallo, ya leka yaduba yafi a kirga duk ya kosa su tafi, Mommy ta dauke kai kirjinta na tafarfasa ahankali tace “akan tsohuwa old cargo dinchan yake rawan jikin nan” Excellency dake kusa da ita yace “there’s no old cargo in love, please let him be zamanin da muna soyayya munyi wanda yafi haka” dasauri Mom ta kalleshi dagamata gira daya yayi duk haushi yakamata ganin baya gane abinda take fadi. Shidda daidai duk suka fito Hawwa dake sanye dawani lafiyayyen gown na material red tabiyosu zuwa gaban kofa zata fito Umma tace “kul kada kifito” hawaye ne yazubo daga idanunta tace “Daddo Umma dan Allah karku tafi ku banni, Hafsa kudawo please” tafashe da kuka sosai dayasa su Hafsa sukahau dariya, Umma tace “kinga kanninki suna miki dariya katuwa dake kina kuka haka, ai auren kenan Hawwa kiyakuri kinji zamu dinga zuwa dubaki, I’m sure kafin Ammin ki takoma zaria itama zatazo dubaki so daina kuka” kasa daina kukan tayi tace “to su Hafsah su zauna zuwa anjima kadan dan Allah Umma” dariya Umma tarike tace “mazajen su na jiransu Baba yace babu wacce zata kwanamai agida yau su tafi koma ciki kinji” Allah baku zaman lpy Umma taja kofan Hawwa tafashe da kuka tana kallonsu haka suka jamata hadadden security door nata suka wuce suka tafi tawuce ta wajen window tana kallon yanda suka shishiga mota tafashe da kuka sosai kafin ta tashi tayi stairs tawuce sama kawai tashiga dakinta tasa key a kofanta ta kwanta akan gado tana kuka sosai sai share hawaye take She’s so sad shikenan tabar gidan Baba this is now her house where zata dinga zama as matan Khaleel wanda hala ko one month bazatayiba, da kyar ta tashi tashiga bayi ta dauro alwala tafito tahau kan dadduma tai salla ta tashi Tasake kwanciya abinta tana kallon saman dakin tana wajen akai İshak ta tashi tayi sannan tasake kwanciya tana azkar da hannunta tana kallon sama still komi baya mata dadi, tana ahaka taji an bude kofan falo haderai tayi chan taji anyi knocking kofan dakinta. “Hello Ma’am this is PA Momy, your mother Inlaw sent me to call you” dan yunkurawa Hawwa tayi ta tashi zaune bamatasan mezatace ba tace “okay” tashi tayi tawuce another daki dake dakin wanda yake walk in closet tadauki gyalen da Hafsa ta ciromata na kayan jikinta maroon tayafa ta kallo madubi dudda babu makeup kan fuskanta amman tayi kyau, kana ganinta kaga amarya ga lalle ja a palm, baki abaya hakama kafafunta sunsha lalle tayi kyau ga kamshi gashinta a kwance but a gyare an mata parking nashi fitowa tayi tabude kofan taga PA tsaye da uniform nata takalli kafafun PA dake sanye da boot kawai taji wani iri amman tayi shiru, anan wajen kofa a falo tasaka flops datagani white awajen tafito suka fita. Dadan tafiya daga Side nasu zuwa na Mom haka suka wuce bude kofa akayi suka shiga babu kowa a falo hanyan spa PA tayi da ita Hawwa tana mamakin setting na ginin gidansu da zata iya bata aciki sukai wajen dataga an rubuta spa bude mata kofa PA tayi tana kallonta Hawwa ta shiga ahankali PA tabiyo bayanta ta maida kofa tarufe Mommy na zaune kan kujera mai kyau ana matsa mata kafa gawani katon swimming pool but kaman madara ne ko menene aciki oho but dai fari da roses ga wasu mata about 8 duk da uniform some of them ma oyinbo ne duk suna kallon Hawwa, adan hankali cikeda jin nauyi da dan kunya Hawwa tace “ga……gani Mom” PA Mom ta kalla hakan yasa PA tace “munada sharudda some rules and regulations agidan nan wanda ake karanta ma duk matan da Mr Khaleel zai aura” PA professionally take magana abinta tace “by now you know waye Khaleel shine the only hair na Mangal, measure responsibility naki as matarshi is to just please him in bed idan kikai haka u will get kome kikeso this house will secure present and future naki” kallon PA Hawwa keyi wani iri, PA tace “we believe Mr Khaleel will want to share bed with you today so za’ayi prepping naki for him, za’a miki wanka awannan ruwan madaran cleopatra, za’abaki some aphrodisiac dazakisha sabida Mr Khaleel yadanji dadin mu’amala dake he doesn’t like dry ladies, sannan za’a shiryaki cikin wani perfect enticing kayan bacci that will suit his liking tonight” Hawwa always wants war nata da Khaleel to remain nasu but wat is all this da mutanen nan ke gaya mata? Are they tasting her patient, baci ranta yayi tana wani karajin tsanan Khaleel aranta duk yanda tayi tunanin suke sunfi haka cus wat is this? Mata dolls yadaukesu kome? PA ta nuna mata matayen 8 dake jiranta gaban pool din tace “please ana jiranki” tanuna mata matan takoma ta tsaya jikin kofa, kallon matan Hawwa tayi saikuma ta kalli PA da wayanda ke matsa mata kafa takalli PA again, total of mata 12 adakin, kasa rike zuciyanta Hawwa tayi tace “ni za’ama wanka? Agaban kowa anan?” PA professionally tace “Madam zatai accessing jikinki taga ko kinada tabo ko bakida shi Mr Khaleel baison mata masu tabo” azuciye Hawwa tace “damn you and damn the Mr Khaleel da baison masu tabo, ni Mr Khaleel dinne banso gabaki daya, I’m not interested in him or this marriage so save all this kuma other matansa not Hawwa” tazo gaban kofan tama PA wani kallo tace “get out of my way” chak PA ta tsaya babu ko alamun tashi atattare da ita tace “you can’t leave here ba’a miki wankan nan an shiryawa Mr Khaleel keba, ba akanki aka fara ba definitely ba akanki za’a dainaba” Allah yasani Hawwa batazo gidan nan dan tayi bala’i da kowaba but wlh indai ita sukace zasuma wanka yau she will bring the entire house down akwai bura’uba kutumelesi, duk Mommy na kallo batace uppan ba PA tace “Ma’am we don’t want to force you please cooperate!” Tayi maganan tana kiran sauran matan takwas kawai sukazo masuma Mom massage ma sukazo suka zagaye Hawwa, Hawwa duka tabisu da kallo saita dago kanta ya kalli Mom suka hada ido anatse Hawwa babu wani tsoro ko shakka tace “with all due respect Mom! I’m not here for this! I’m not interested in Ibrahim! This abubuwan kuma matan that are interested in him yakamata amawa, I don’t want to cause any trouble out of respect for you bawai dan I can’t trash this girls dake nan ba, Mommy kindly instruct them su tashi daga hanya nafita nakoma dakina bacci nakeji” kallonta Mom tayi yanda yarinyar keda courage da rashin tsoro ita take kallo tanama magana haka, lumshe idanu Momy tayi hankali kwance tace “and I know just how to deal with yara irinku” kawai aka bude wani kofa acikin wajen Hawwa taga wasu securities mata manya manya guda 6 sun shigo, faduwa gabanta yayi sosai kawai sukayo kanta Hawwa ta tsaya chak babban cikinsu na zuwa takai hannu zata kama gaban rigan Hawwa Hawwa ta dauketa da mari jikake tasssss! Security ta dafe kuncinta saikuma ta sauke hannu kaman ba ita aka maraba Hannu Hawwa takara dagawa zata mareta kawia sauran suka rirriketa rai abace tace “ku sakeni! Let me go, ku sakeni nace leave me” zip head spa din kawia tajama Hawwah tana zare gyalenta ta yar akasa, Hawwa tayi ihu tanaso ta kwance kanta takasa mata kusan 4 suka shiga kokarin bude mata riga Hawwa na kokawa dasu daidai sunja hannun rigan down nata suna barkawa har bra nata ana gani mai bala’in kyau red Hawwa kawai tafada cikin ruwan swimming pool din day is not deep daidai aka bugo kofan dakin aka shigo Khaleel ne yana huci. [10/6, 7:32 AM] +234 903 908 6385: EPISODE 7️⃣8️⃣ Tafito tana ganin ana wucewa da Khaleel clinic na gidan tawuce side nata ahankali tabude kofa ta shiga tawuce sama dakinta kasama chanza kayan tayi daya jike saitaji gabaki daya ta damu she’s not happy at all, so Khaleel yayi ciwo tun yana 8yrs old he had cancer har zuwa age 14? Could this be the reason iyayen suka batashi haka? Suka kasa bashi tarbiya? İs that the reason suke sonshi haka na fitina? İs that the reason sukeda asibiti agidansu sabida ciwon Khaleel? Could this be the reason Khaleel yazama likita? Is that the reason Mamanshi ke everything to make him happy bataso abatamai rai saidai afaran ta mai rai? Wani kalan cancer yakeda shi? Babanshi yace lokacin yafara ciwon da yawan suma is the cancer back yanzu wannan daya sume yana cikin magana? Nooooo tafadi da sauri, She knows batason Khaleel ko kadan but she felt so bad dataji yayi rashin lafiya, from age 8 to 13/14 that’s long time, sai kawai tadinga addu’a Allah yasa ba ciwon ne yadawo ba, tadamu sosai iya damuwa sai kawai ta tashi tafada bayi tacire kayan tayi wanka tafito tasaka wasu kaya tasa na bacc tasakai hijabi tafara salloli wlh kawai tadingama Khaleel addu’a, har zuwa 3 Hawwa bata runtsa ba, addu’a takemai har akai sallan asuba tayi itama sai ta sauko falo tazo jikin window tabude tana kallon tsakar gidan babu kowa banda securities nasu da bindigogi saita zauna akan kujera tai shiruuu chan takara tashi ta leka tsakar gidan but shiru haka tasake komawa ta zauna around 6 ta tashi tasake lekawa ta window Khaleel ta hango yana tahowa side din sanye da kayan jiya ga kanula a hannunsa, dagudun gaske Hawwa tasaki labulen tayi kofa tabude da sauri tana kallon Khaleel chak Khaleel ya tsaya ganin Hawwa tabude kofa tana kallonshi damuwa sosai akan idanunta, wlh kallo daya yamata yasan babu one single sleep a idanunta, sai kallonshi take cikeda damuwa amman ta tsaya chak bata cemai komiba kuma batazo ba shikuma wlh she must show him care, da gangan yawani kama kanshi yace “ashhhhhhhh” sai kawai yayi baya kaman zai fadi dawani irin sauri Hawwa ta taho wajen ko silipas babu akafanshi tawani tareshi cikin murya mai bala’in dadi cikeda kulawa tace “Khaleeel” saukar da kanshi Khaleel yayi awuyanta ahankali yace “jiri take me inside” dasauri tashiga tafiya dashi hannunshi yakai yarike waist nata gam itama tarikeshi da kyau suka wuce ciki daidai su Mom da Excellency nafitowa daga clinic Excellency yace “look at wacce kika tsana! Look at them, jibi yanda ta fito ta tari danki jibi yanda yayi kaman ba shine yafito da kafansa ba”. Daki Hawwa tashiga dashi akan dogon kujera ta zaunar dashi ya zauna taje ta rufo musu kofa tazo wajen sai kawai yaga Hawwa tayi kneeling agabanshi tana kallonshi cikeda damuwa tace “me zakaci na dafa maka? Are you hungry”? Wani dadi ne yakashe Khaleel, kaman mai shirin suma yace “I want to drink kunu and kosai! But I wanna brush nai wanka da salla can you help me to my room”? Dasauri tace “yes” tashi tayi ta dagashi yatashi ahankali zatai stairs dashi yace “I can’t muje lift” lift din taje dashi suka shiga tana rike da shi sai kallon fuskanta yake sukakai sama tashiga kallon dakunan batasan wannene nashi ba wani room yamata pointing hakan yasa tayi wajen dashi tabude kofan suka shiga dakin yahadu zaunar dashi tayi abakin gado tace “bari nasakaka toothpaste a brush” bathroom nashi ta shiga yabita da kallo da gangan yashiga cire kaya harda wando yabar boxer kadai toothpaste tasamai tafito daga bayin ganinshi zaune ba kaya ga kayanshi akasa saida gabanta yafadi tadai daure bata wani kalleshi ba tace “muje” hannunshi takama yataso ahankali sukai bathroom din tace “zaka iya wanka a tsaye?” Ahankali yace “cikamin bathtub bazanyi a shower ba I can’t stand for too long” gyadamai kai tayi tawuce wajen bathtub shikuma yashigayin brush yana kallonta ta mirror cika ruwan tayı tana sa hannunta karyamai zafi da yawa takalli abubuwan wanka tasa komi yafara kunfa da kamshi tadawo daidai yana rinsing bakinshi da mouthwash ta tsaya gefenshi tana kallon fuskanshi tace “kagama”? Gyadamata kai yayi ahankali hannunta takai takamashi wani yirrrr Khaleel yaji sabida hannun da lema leman ruwa but yadaure bai nunamata ba suna kaiwa wajen bathtub din ba kunya yawani sauke boxer nashi kasa da mugun sauri Hawwa ta juya but still tana rike dashi, cire boxer yayi tass ya wurgan da boxer akasa sannan yashiga ruwan yace “you can turn around” Juyowa tayi tadan kalleshi shima shegen kallonta yake tace “bari nafito maka da kaya kagama call me” gyadamata kai yayi tajuya tafita yabita da kallo tana fita yawaniyi dancing cikin ruwan yana fancakali da kumfa yace “yessssss!” Walk in closet nashi Hawwa ta shiga tabi ko’ina da kallo kaman wani shugaban kasa tama tasa mezata ciromai sannin zaiyi salla yasa tadauko jallabiya da boxer da cream da turare guda daya ta ijiye agadon takıma tadauko short dawata yar t-shirt ta ijiye ta shimfida dadduma tadauki kayan daya zubar dasu anan kasa taga wani laundry basket a closet nashi taje tasa daidai tafito taji muryanshi kasa kasa yace “Moon” dan dakatawa Hawwa tayi takalli kofan bayin murya chan ciki yace “Moon, Wife” baki tabude kaman zata amsa saita tuna batai accepting nashi as miji ba ahankali tabude kofan bayin a tsaye taganshi tsirara cikin bathtub din dasauri tajuya tace “subhanallahi” murmushi yamata yace “give me towel from the hanger” dasauri takalli hanger wajen kofa tana mamakin yanda baya kunyanta tadauki sabon white towel dake wajen ta warware takare fuskanta tana tahowa, dariya kaman zai kashe Khaleel but yarike dariyan har gaban shi tazo tabashi ta juyamai baya dasauri, daura towel din yayi a waist jinshi Hawwa tayi abayanta dasauri tajuyo sai kawai ya rungumeta tsam tsam batare dayayi magana ba duk ruwan jikinshi ya manne mata a hijabi zuwa cikin jikinta wani yammm taji tama kasa magana saikuma adan hankali ataushashe cikeda kulawa da damuwa tace “meke maka ciwo yanzu?” Khaleel jiyayi kaman ya kurma ihun dadi ganin yanda Hawwa tadamu dashi, abin nema yasamu yawani kashe murya kaman wanda zai mutu yanzu yanzu yace “ko’ina kemin ciwoooo” yayi maganan ashageabe, gently Hawwa tadaura hannayenta abayanshi tai patting ahankali Hawwa tace “sorry ko” gyadamata kai yayi murya kadan like a baby, calmly tace “muje kasa kaya kai salla” gyadamata kai yayi yadago daga jikinta tarikeshi suka wuce daki zaunar dashi tayi kan gadon tanabin yanda gashin kansa ke fitar da ruwa saita juya takoma bayi karamin towel tadauko tazo gabanshi tadanyi jimmm tana kallonshi kaman mai lissafi but ganin baida karfi and baida lpy sosai kawai saita daura towel din a kanshi tana sharemai gently sabida kar kanshi yayi ciwo, Khaleel yadago kanshi yana kallonta kin kallonshi tayi ta goggogemai fuska da bayan wuya sai kawai ta tsugunna agaban gado dudda gabanta na faduwa ta daure towel din zuwa kirjinshi ta goge ruwan, sannan tama hannu da kafafu zuwa knee ta ijiye towel din a gefe, tadauki cream nashi tana budewa mamaki yagama kashe Khaleel da ace an gayamai Hawwa zata iya kula dashi haka he can swear karyane bazata iyaba, so Hawwa is this caring, zuba man tayi a hannu ta malka tadan kalleshi bakinta har rawa yake tace “uhnnn na….na shafamaka?” Gyadamata kai yayi yadan lumshe ido sabida ta shafamai comfortable, shafamai tayi a fuska gemunshi taushi sosai kaman tana shirya yaro, rawa hannunta yafara dazata shafamai a kirji but ta daure ta shafamai gaban Khaleel yafara tashi sabida hannunta dake shafamai jiki that is very soft amman ya harde kafa da sauri, a hannu ta shafamai zuwa kafa saitadauki jallabiyan ta samai aka tace “bani hannunka” bata yayi tasakamai, boxer ta kalla sai kawai tadauki turare ta fesamai takwashi kayan shafan tace “ka karasa ina zuwa” tawuce closet nashi tamaida abubuwa tana fitowa taga yasa boxer ya yarda towel din akasa, daukan towel din tayi takai bayi tafito tace “tashi kai salla” tashi yayi ganin haka tafice daga dakin tawuce dakinta wayanta ta dauka tafito tana sauka kasa tai dialing number Ammi ta shiga kitchen ringing daya Ammi ta dauka tace “oyoyo Amaryana” adan kunyace tace “ina kwana Ammi na” Ammi tace “kun tashi lpy ya mai gidan naki” murya Chan kasa tace “fine” sai cha tace “Ammi inada gero ahhhmm” ta idan shiru tace “wai kunu zaisha” murmushi Ammi tayi tace “da kyau yar albarka haka nakeso ki dinga dafa abincin mijinki da kanki eh akwai gero Daddo duk ta kawo miki kayan hatsi harda alkama Umma ina kukasa kayan hatsi Hawwa na neman gero” daga wajen Hawwa taji Umma na cewa ta duba store duk suna wajen, Ammi tace “ance kiduba store” gyadama Ammi kai tayi tashiga store nata wlh Baba da kowa ma sunyi kokari buhu buhu tagani haka tashiga budewa tana mamaki ina zatakai all this abubuwa taga gero ta debo da wake shima tafito ta jika tana neman blender nan taga bucymix. [10/6, 7:32 AM] +234 903 908 6385: EPISODE 7️⃣7️⃣ Khaleel na sanye dawani milk yadi mai taushe anmai milk dinki irin ango sak dinnan ransa abace, tundaga kan Mom yakalla zuwa kan matan dake wajen swimming pool din ga gyalen Hawwa red akasa, ga Hawwa cikin ruwan tana kokarin jan riganta dasuka barka tana ana kare gaban bra nata dake showing, wani irin kumfa zuciyan Khaleel yafara yakalli securities din strictly yace “did you touch my wife?! Matana kuka taba!?” Yayi Ihun da saida ita kanta Mom saida ta daura hannu a kunnenta tace “Khalee…….” “Shut the fuck up Mom!” Khaleel Yama Momy ihu kaman wanda yazare yace “I willl come back to you” yasake kallon securities din da jikinsu ke kyarma sosai danshi baya wasa da ma’aikatan su so ana tsoranshi sosai cus yafi kowa power agidan nan he rule Baban shi da Mamanshi yace “Matata kuka tattaba? Kuka yagama kaya”? Jikinsu nadan rawa sukace Madam tace “ayi stripping nata amata wanka ashiryata akai maka” kanta Khaleel yayi wacce tai maganan kaman zai rufeta da duka yace “duk duniyan nan babu mace ko namiji that have any right over jikin matata banda ni! How dare you guys, dukanku kafin nayi counting 3 ku kwashe kayanku kubar this house har abada you are fired, don’t ever step in to my house again” yayi maganan yawuce da sauri yadauki sabon towel yayi wajen pool din yaduka yana kallon Hawwa da ta tsorata iya tsorata dan batasan such kind of life exit ba kaman a film wai ama yarinya wanka akaita wajen wani, idanunta sunyi ja but batai kuka ba ya warware towel din yakai hannunshi da sauri yajawota ta taho yadaura towel din ta gaban kirjinta ariketa yafito da ita tana tattaka matattakala yazo ta bayanta yajamata zip sama sannan ya warware towel din yarufa mata daga baya yakama hannayenta yana dubawa yanda duk sunyi ja alamun an rike mutum kawai yasaki hannun yawuce inda mom take tray kayan massage dake kusada ita dana pedicure da ake mata Khaleel yasa hannu yawani kabar kararrarra!!!!Abubuwan sukai kara akasa Hawwa ta kalleshi dasauri tana tsaye ganin abinda yakema Mamanshi, Khaleel ranshi yabaci yace “Mom who do you think you are kisa adauko min mata daga side nawa akawota nan ki sa mata su tabamin ita kafin ni nama tabata?” Mom na kallon kwayan idanunshi ganin yanda ranshi yake abace tace “this is the tradition, this is what we’ve always done to duka matayen ka, bayau aka faraba nothing new Khaleel just tradition”amugun zuciya Khaleel yace “fuck the tradition and fuck you Mommy!” Bura’uba Hawwa ji tayi kirjinta ya buga kunnenta yamata wani dummmm jin yanda Khaleel ya zagi Mamanshi, No she can’t stand anan, wani irin tarbiya mutanen nan suka bama dansu? Yau kota haukace bazata taba iya zagin Baba ba kai ko Umma ma datake ba mahaifiyarta ba, dasauri tai wajen kofa zata fita PA Mom ta tare Hawwa ta tsaya turus tana kallonta, Khaleel yace “idan kin sabama those creatures dakike auromini an gayamiki matana is part of them ne haaa?” Yanuna Hawwa da hannu yace “nina nemo matana dakaina, nine aurota who gave you right na adding nata in to your stupid old age tradition Mommy? Ban yarda wata taga jikin matana ba! Hawwa was completely created and brought into this world for me! Mommy me! Me alone not you, not your dead Ass brain big for nothing workers kinji!” Daidai lokacin aka bude kofa aka shigo Excellency ne da Musbahu da Mahe shigowan su gidan kenan ko lura da Hawwa basu yiba yayi wajen Khaleel dasauri harda dan gudunshi yakama Khaleel yace “Leely? Khaleel look at me daina kallon Maman ka what happen?” Khaleel na kallon Mom dake kallonshi kaman zai kasheta yace “ask your wife Pops” yana rike da yaron gam yakalli Mom yace “me kikama Khaleel Madam ranshi yabaci haka? I told you to avoid batama yaron nan rai ko? Me kikamai tundaga compound nake jiyo voice nashi wat did you do?” Dan ijiyan zuciya Mommy ta sauke she’s extremely hurt har muryanta baya fita da kyau ma kawai bataso tasaki kuka cus Hawwa na wajen ne bazataso taga weakness nata ba, ahankali tace “zagina yake tayi sabida nasa akawo matarsa zamu mata wanka mukaimai ita dakinshi”cikin mugun masifa Excellency wanda yamafi na Khaleel yace “ba dole ya zageki ba!” Dasauri Hawwa ta kalli Excellency itama, yace “yau yarona zai tare yahuta who asked for your opinion Khaleely yacemiki yanaso kuma matanshi wanka ne? Maisa kin cika shishigi allow children to do as they please suyi enjoying rayuwansu mana haba ke wace irin fitinanniya ne eh Madam?” Dasauri Mahe yace “it’s okay brother” shima yakama Khaleel dake huci sosai yana kallon Mom ranshi abace yace “ya isa Son it’s okay calm down please dau matarka ku koma flat naku dan Allah” fizge hannunshi yayi daga na Mahe dakuma Babanshi kaman dasu yake fada yawuce zaiyi wajen Hawwa Mom bakinta yashiga rawa sosai tace “Alhaji ni Khaleel ke zaga yana ciwa mutunci sabida that old girl datai kwantai aduniya shiyazo ya taimaka ya aureta!” Chak Khaleel ya tsaya sai hannunshi suka fara rawa garrrrr ba kakkautawa, Hawwa na kallonshi, Mommy tace “idan ana kirga matayen dana aurama Khaleely she’s the worst in terms of beauty, body, brain gata tsohuwa tukunna ma ba mashinshini” juyawa Khaleel zaiyi dawani irin sauri Hawwa tai yunkurin rikeshi amman ina yayi kan Momy kaman zai daki Mom fa Excellency da Mahe suka tare Khaleel but so yake ya fizge yayi kanta, yayi wani ihu yace “Daddy I will kill Mom, I will kill her I hate her! She’s abusing matana” Momy tace “ku sake shi zoka kasheni sabida na zagi matarka, ku sakeshi kasheni Khaleel” cikeda masifa Excellency yace “wai bazaki shiru ba Zeenatu you will see the other side of me fa” rai abace idanunshi sunyi jajir Khaleel yace “Pops I’m living this house!” Faduwa daga gaban Mom har Excelelncy yayi, bakin Excellency har rawa yake yace “kabar gidan nan kaje ina? Ta ina zamu iya rayuwa bama ganin ka atare damu? Dan da Allah yabamu agabanmu kabar gidana when you know nace maka I want to live taredakai forever” Khaleel na fushi sosai yace “I am taking my wife and my daughter mubar gidan nan bazan taba barin matana a inda za’a dinga insulting nata ba, I didn’t marry Hawwa to get insulted by Mom, idan Hawwa is 100yrs I love her! I fucking love my wife Pops! Nobody can abuse wat I love na hakura! I love love and love Hawwa Pops” Kallon Khaleel Hawwa take sosai zuciyanta na bugawa in every word na love da Khaleel ke fadi akanta, Ihu Khaleel yayi Yace “I love Hawwa! Pops inason Matana regardless of koma mecece ita, I…I……,” sai jikinshi yafara rawa da sauri Mom ta sauka daga kujeran tace “Khaleely” takai hannu zata tabashi yadaga hannunshi dasauri zai kabar da hannunta kawai ya suma ajikin Excellency Babanshi, Hawwa karan kanta dudda ta tsani Khaleel but saida ta tsorata ganin kalan suman da Khaleel yayi ta tako tazo wajen da sauri, Excellency ya rude yace “Mahe c….a……ll his his docto……… Innalillahi Ya Allah! ya Allah!” Dasauri Mahe yashiga ciro wayanshi Excellency yarikeshi gam gam yana kallon Mommy data fashe da kuka yace “are you happy yanzu? Kika kasheshi ai sai ki huta, kin manta yanda right from age 8 zuwa age 13 Khaleel was hospitalized battling for his life, kin manta sabida kinga he is happy and living life” girgixamai kai Mom tayi tace “I’m sorry, I’m sorry Innalillahi Khaleel kayakuri kaji, wlh ina sonka sama da rayuwana gabaki daya” duk suna wajen saiga Dr yashigo aka sashi awani bed aka fita dashi asandare, Excellency yakalli Hawwa da hankalinta yatashi from her eyes yace “koma flat naki ki zauna ki huta in sha Allah babu abinda zai sameshi, Khaleel was once a cancer patient but he has been cancer free tun at the age of 13/14 bansan meya sameshi ba nima ba, but lokacin da suma suma sumewa irin wanda yayin nan yanzu yafara ciwon har akai diagnosing nashi da cancer, no no nooo” Pops ya girgiza kai yace “Cancer Khaleel bai dawoba in sha Allah, nasan babu abinda zai samu yarona koma dakinku kinji babu abinda ko wanda zai kara damunki” gyadamai kai Hawwa tayi ahankali tajuya tawuce.