*_FARHATAL-QALB!!!*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYA)_ 💕 *NA* *NANA_HAFSAT* (MX) WATTPAD: MISSXOXO00 AREWABOOKS:MSSXOXO #ZAFAFABIYARWRITERS2022 #PAID NOVELS!! بِسْمِ اللهِ الرَّحْمنِ الرَّحِيمِِ ×WANNAN LITTAFI KIRKIRARRE NE, SUNAYE, GARURUWAN CIKI DA DUK MA ABUBUWANDA LITTAFIN YA KUNSA MAFI YAWA KIRKIRARRU NE. WASU DAGA CIKI KUMA TA IYAYIWUWA ANYI HAKAN A GASKE. IDAN HAKAN YAYI KAMA DA RAYUWAR WANI KO WATA. INA NEMAN AFUWA. RASHIN SANI NE, IDAN NAYI KUSKURE INA NEMAN YAFIYA, SANNAN BAN YARDA A JUYAMUN LITTAFI NA TA WATA HANYA BA BATARE DA AN NEMI IZINI NA BA. YOUTUBE BLOGGERS, PRODUCERS. DA SAURAN MASU AMFANI DA RUBUTAN MARUBUTA. KADA A SO MA DAUKA MIN LITTAFI AYI AMFANI DASHI BA TARE DA AN NEMI YARJEWA TA BA. HAKKI NA NE, MALLAKATA CE. COPYRIGHT VERSION NE. KARKASHIN JAGORANCIN ZAFAFA BIYAR WRITERS💯♥️ ××ו. ××ו. *PAID BOOK* *FREE PAGES: 1-5* *FREE PG: 1* ×NEW G/R/A SHURAH×× *A* nutse take tafiya kanta a kasa, Sanye cikin uniform ruwan sararin samaniya. Yayin da hijabin da ke jikinta fari ne qal da shi. Kafafunta sanye cikin sandal takalmi daya gaji da dinkin zare. Yayinda kafafuwan ta ke cikin safa fara. Sai yar jakar goyo ta buhu mai igiya. Idanuwanta na cikin gilashi da alama na kara gani ne wato medicated. Ita da kayan da ke sanye jikinta komai a tsaftace yake. Uniform din sun sha ninkin guga ko ina tsaf tsaf da shi. Cikin sassarfa take tafiyar komawa gidah. layin shiru. Tsit! Sai kukan karnuka da na kanari. Ko'ina jibga jibgan gate ne. Ya yinda masu gadi ke kofar gidajen da suke gaadi. Su na hira. Manyan motoci na faffake a kofar gidajen. Dake dauke da shuka da dama. Iska mai ratsa jiki da bargo ce ke faman kaada bishiyu. Manyan idanunta dake cikin gilashi ta sauke akan signboard/Tambarin da ke rubuce da: The Adams Family!! Saurin wuce wa tayi har tana tuntube. Domin ba zata taba mantawa da gigitaccen marin da me gadin gidan yayi musu ba itada kawayenta ranar wata jumu'ah da sakaliya. Gaban ta na tsananta bugawa ta fi ce daga cikin layin mai dauke da tankamemen gate mai nishi. Layi ne na masu hannu da shuni. Wato masu kudi. Tana ficewa daga layin ta sauke nannauyar ajiyar zuciya. Kana ta cigaba da tafiya zuwa layin gidan su. Kallo daya zaka yiwa unguwar tasu kasan ta marasa hali ce. Tulin shara mai tsananin tashin hankula ce a gefen wani bingi da suka mayar wajen zubar da shara. Ya yinda yan jari bola ke kan bolar suna tsince tsincen su. Wanda baki daya yaran unguwar ne ta: ××UNGUWAR SHURAH×× Jerin wasu mata tsofaffi ne ke gefen wani tsauni. Sanye cikin riga da zani da dankwali kowanne daban daban. Sunyi butu butu da su suna shiqar masara, Maiwa, Dawa, Gero da kuma masara. "Ke zo nan wahidin. " Cewar wata tsohuwa take cikin tsofaffin da ke shiqa. Da sauri ta karasa duk kuwa da kasan zuciyaar ta bata kaunar sunan da Marka kakar su ke kiran ta dashi. Sarai tasan yadda sunanta yake. Amman taki ta kirata da ainihin sunan. Sai ta boye shi cikin wata manufa dake kasan zuciyar ta. "Ina wunin ku. Ya aiki?" Ta tsugunna har kasa tana gayshe da su baki daya. "Lapia kalau Waheedah. An taso ku ne kika dawo da wuri haka?" Cewar lawuri aminiyar kakar su Marka. Girgiza kai kawai tayi. Ahankali tace, "Kudin makaranta ne ban biya ba." "Ungo rike ki karasa. Idan kin gama kije ki wajen Na'Ateeku ki ce ya baki sakon." "Tohm Marka.." Ta amsa, Tare da matsa wa suka ketare ta suka wuce. Har takalmin Marka kasan ya gogi hijabin jikin ta. Yayinda ta dauki kwaryoyin ta shiga dagawa sama daya kasa daya. Iska na dauke dattin.... Haka ta jima tana shiqar kowanne. Ta kammala tukun sannan ta dure kowanne a buhu bayan ta a'aauna. Uniform dinta ya rine da kura. Hakama gilashin idanunta da kurar ta dabaibaye shi. Wajen shagon Na'Ateeku ta nufa. Tana zuwa ta tsaya daga gefen shagon bayan ta gayshe shi. "Marka ce ta aiko ni..." "Eh na shi na . " Yana magana yana jan kasan leben sa. Ya dakko leda baka ya saka taliyar kakkaryawa guda daya da tumatirin gwangwani. "Gashi ki bata." Ta miqa hannu biyu zata karbi ledar yayi azamar riko tafun hannunta. Take jikinta ya dauki rawa ta saki ledar a kasa gabanta na tsananta bugawa. "Haka fatar ki ta ke lallausa. ?Tamkar kedin ba yar yankin awaki ba na unguwar shura? Wabillahil lazi wani sai yace a GRA din kike..." Ya karasa, Hadi da daukar ledar ya sake mika mata. Waheedah dai a firgice ta ke da shi. Taja baya tana girgiza kai. "Ungo matsoraciya... Ki cewa kakar taki komai yayi, Na wane darajar kaya.? Ki ce harda la'ada za'a. Don na yaba kwarai. " Sam bata gane zancen sa ba. Ta dai matsa da sauri ta dauke ledar. Ta fuce daga cikin shagon tamkar zata tashi sama dan sauri. "Waheedah Umman ku na gidah?" Cewar Najan Isubu kawar Umman mu. "Eh to .Da ke ban koma gidan ba. Ina wuni?" "Lapia kalau. Idan tana nan kya…Koda yake basshi ma zan biyo da kai na idan na shigaa gidan Furera nayo mata barkar Aina'u. " "Tohm ..." Kai tsaye ta kama hanyar shiga gidan su. Gaban ta na tsananta bugawa da mamakin Na'Ateeku mai shago. Dan iska ne ashe? Ta sauke nannauyar ajiyar zuciya kana ta shige cikin gidan su bakin ta dauke da sallama...!!! #FARHATAL-QALB #ZAFAFA2022 _ZAFAFA BIYAR_ *_INAYAH_* _MamuhGee_ *_GURBIN IDO_* _Safiya Huguma_ *_SANADIN LABARINA_* _Hafsat Rano_ *_FARHATAL QALB_* _(Miss Xoxo)_ *_BABU SO_* _Billyn Abdul_ _*Littafi daya 300*_ *_Littafi biyu 400_* *_Littafi uku 500_* *_Littafi hudu 700_* *_Littafi biyar 1k_* _BREAKDOWN OF ZAFAFA BIYAR VVIP SINGLE PAID BOOK_ _4 BOOKS  4500_ _3 BOOKS : 3500_ _2 BOOKS : 2500_ _1 BOOK: 1500_ YADDA ZAKU BIYA KUDIN BOOKS👇🏾👇🏾👇🏾 ZENITH BANK HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 SEKU TURA SHEDAR BIYA TA: 07040727902 IDAN KUMA KATI NE SEKU TURAWA👇 09134848107[11/23, 9:00 PM] Mummyn Yara: *FARHATAL-QALB* _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_ 💗 ×NA× ×NANA HAFSATU× (MX) ×ZAFAFA BIYAR2022× #PAID NOVELS!! ×FREE PAGE: 2× ×××××× Kukan Yaya Kamal ta jiyo tun daga soro kafin ma ta karasa shigaa cikin gidah. "Wayyo Allah na .., Wayyo Allah na Umma..." Daga can kurya ta jiyo muryar umman ta su tana lallashin sa. "Kayi hakuri Kamal. Allah zai baku lapia da yardar sa , Da dukkanin masu rashin lapia na gidah dana asibiti." "Kafa ta Umma.. kafa ta" "Dena kuka Najeeb. Zaku samu lpy idan Allah ya yarda." Kifa kanta tayi a jikin bangon soron. Yayinda ziraren hawaye suka shigaa reto a kyakkyawar fuskarta. Marka taja dogon tsaki tana mai cigaba da sakatar hakoran ta .Ta zauna a saman turmi kafa daya na kan daya. "Garin aure auren ka. Gashinan ka auro jalli jogam. Da yara shanyayyu ko wata biyu basa yi da lapia. Kash Assh. Allah wadaran na ka ya lalace. Wohoho." Duk maganganun da Marka kakar su takeyi. Waheedah na jiyo ta daga soro. Ta share hawayen da ke cigaba da kwarara da kasan hijabin jikinta. Kana ta shigaa cikin gidan kan ta a kasa. "Gashi marka.." Da sauri marka ta wafce ledar tana mai leka cikin ta "Taliyar kakkaryawa da tumatirin gwangwani. Lallai yau ta ke sallah. Wannan yaro Na'Ateeku yasan abun arziki. Bai gayan ki sako ki sanarmun ba?" "Au yace komai yayi zai bada har da la'ada. " " A hayye sama mata...!!" Cewar marka. Hade da dora hannunta akan katon hancin ta ta saki gud'a ... Ta kuma fara taka rawa tana shilla hannuwa . Ita dai Waheedah wucewar ta kawai tayi cikin dakin su tana dafe kwankwason ta. "Ke wahidin .. " Marka ta sake kirawo ta. "Na'am " "Kin gama shiqar ne da zaki shige 'daka?" "Na kammala Marka." Marka dake bin taliyar hannunta da kallo taja dogon tsaki. Ita dai Waheedah bata sake cewa komai ba. Ta cire kayanta ta daura zani hadi da zura hijabi. Sauran omon wankinta ta dauka ta hade shi da kayan makarantar ta acikin bokiti. Tayi hanyar dakin su Yaya Kamal Bakinta dauke da sallama ta shigaa ciki. Umman su na tsakure daga gefe ta zabga tagumi. Ta gayshe da Umman su da ya Kamal yayanta. Kafin ta bisu da ya jikin su? Ta hada da adduar Allah ya basu lapia. Gwanin ban tausayi haka ta tsaya tana bin yan uwan nata da kallo. Hakika suna jin jiki shekara da shekaru. Ga shi su ba hali ne da su ba da zasu yita sintirin asibiti. Ta sake sauke numfashi a karo na ba adadi tana mai zabga tagumi "Ya akai ..Ki ka dawo da wuri Waheedah?" "Bakomai ummah. " Umman ta danyi yaqe kafin ta girgiza kai kawai "Kawai dai ki ce saboda baa biya kudin wata bane ko?" Waheedah ta daga kai alamun eh. "Allah ya kyauta .. Ina su Zainab su suna makarantar ko?" "Eh.... Marka ce ta je ta biya musu." Ta karasa fada tana mai lankwasa yan yatsunta "Abincin ki na daki wajen randa. Tashi kije ki ci. Ko wanka zaki?" "Uniform dina zan wanke tukun. Shiqar su dawa Marka ta sa ni." Tana gama fada ta miqe tayi waje. Tuqa tuqa ta je da ke ta gidan su ta baya ta taro ruwa. Nan da nan ta durje kayan ta 'dauraye ta shanya. Ta sake debo wani tayo wanka taci abinci. Tayi sallah. Ko da ta karasa cin abincin tayi sallah, Ruwa ta shiga jidowa tana zubawa a inda suke adana ruwan su. Ta cika ko'ina tsaf sannan ta koma dakin da su Ya Kamal suke. "Kije ki sallah umma. Kici abinci" Tace da Umman su da ta hada kai da gwiwa. Batayi musu ba ta tashi ta fice daga dakin. Waheedah ta matsa kusa da yan uwan nata tana jera musu sannu. Baa jima ba sai ga Sa'adatu nan ta dawo. Daya matar Malam Nalado mahaifin su Waheedah. Itace ta biyu,/ Amaria. Da waqa ta shigo gidan tana jujjuya kai. " A hayye wata tafi wata... A sa'a wata tafi wata. A hayye ko ni na fi. Uhm uhm kamshin menene wannan marka?" "Taliyar kakkaryawa ce dan arziki irin albarka Na'Ateeku ya aikon harda tumatirin gwangwani " "Lallai yau zamu ci dabge....." "An dade ba a hadu ba kam." Cewar marka da ke gaban murhu tana gyara karairakin ciki. Hadiza (mahaifiyar su Waheedah) Ta fito daga cikin daaki ta nufi wajen Marka ta sunkuya da ladabi, "Marka kawo na karasa." "Ki karasa me? Matsa kafin na kai miki bugu.." Da sauri hadiza ta miqe ta shige dakin su Kamal jikinta a sanyaye. Yaran suka bita da kallo cikeda tausayi. Dukkanin su su biyun suna kwance akan katifu kanana irinta yan boarding dinnan . Kana kallon su kasan majinyata ne dake bukatar kulawa. Yayinda Waheedah ke gaban su tana musu sannu. Ita kadai ce mai lapia acikin yan uwan nata. Cikin haka sai ga Najan Isubu ta shigaa gidan bakinta dauke da sallama. Sa'adatu ta dubeta ta watsar. Najan ma ta mayar mata da kallo sheqeqe tana mai tura daurin dankwalin ta gaban goshi. "Marka ina wuni?" "An kwan kalau? Ya iyali ?" "Alhamdulillah! Ya fama da mu? Ya jikin su Najeebu?" "Da godia. Ya wajen su Isubu. Yana tashi ko?" "Eh suna can. Shi da su gurare." "Allah sarki..." Sallama tayi ta shige dakin su Kamal. Nan da nan kowannen su ya shigaa gaisheta. Tayi musu ya jiki tana duban su cikin tausayawa. "Ungo nan Waheedah." Ta zuge dan tofi ta janyo jaka daya (dari biyu) ta miqawa Waheedah. "Me zan siyo.?" Cewar Waheedah, "Ba abunda zaki sayo. Kudin makaranta na baki. Kije ki biya idan Allah ya kai mu gobe. Kinji ko?" Nan da nan fuskar Waheedah ta kyakkyabe da farin ciki. Hawaye daya na bin daya suka shigaa reto a fuskar ta. Ta tsugunna har kasa tana godia "Nagode. Ubangiji Allah ya saka miki da mafificin alkhairin sa. Allah ya biya miki bukatun ki na duniya da lahira . Allah ya..." "Godiar me ake ne. ?" "Godiar kudin wata ce marka. " "Aiho to..." "E.. Ina ce wani bayani ne... Na karya miki dankwali Markatu." Najan Isubu ta sake daga murya tana mai sakin shewa. Abunda ya sake rura wutar zuciar marka. Taja tsaki tana mita. Hadiza tayita yiwa najan Isubu godia . "Bakya gajiya. Allah ya saka miki da mafificin alkhairi. Allah ya yaye miki dukkanin kuncin da ke damun ki ya wanye miki da burukan ki.. Mungode, Mungode " "Kaiya bar godia hakanan hadiza ai mun zama daya. Menene amfamin amintar idan har babu taimakekeniyar juna aciki? Kada kuma ki manta kafin nayi miki kece kika yiyyi mun. Don haka abar zancen. Ni magana ce muhimmiya ta kawo ni...." "Toh... Ina sauraron ki Najaatu." "Magana ce akan aikatau. Ko ince wankau." "Toh Alhamdulillahi. Aina ne?" "Acan GRA dinnan. Yan kananan kayyayaki zaa dinga wanke musu. Domin inji ne ke musu na manyan sannan kuma mota ce ke zuwa ta dauki wankin su ta kai kamfanin wanki ayi ta dawo musu da shi. Sai yan tsince tsincen gyara da ba za'a rasa ba." "Tohm Najaatu. Allah ya saka miki da mafificin alkhairi..." "Kai wannan godia. Yauwa gidan da zaki dinga yi din gidan dogaye ne. Inkiyar ahalin gidan ce. Wai ahalin dogaye, idan kaga gajere to baqo ne. Kinsan da ba a kasar nan ma sike ba, daga baya suka dawo. Wadda ta samamun aikin tace na fara zuwa gobe. Nace mata zan kawo wadda zata musanye ni. Ni cin ruwa nake a hannaye na. Na dena wankau. Amman tace da albashi me tsoka wallahi. Kuma ba yunwa. .." "Ahh Masha Allahu. Allah ya biya ki Najaatu." "Aamin. Kinji sunan gidan da turanci. Adams menene.?" Ta daga kai tana tunani. Waheedah dake gefe ta dan jujjuya kai tana tunowa kafin cikin daga murya tace. "The Adams family......... _ZAFAFA BIYAR_ *_INAYAH_* _MamuhGee_ *_GURBIN IDO_* _Safiya Huguma_ *_SANADIN LABARINA_* _Hafsat Rano_ *_FARHATAL QALB_* _(Miss Xoxo)_ *_BABU SO_* _Billyn Abdul_ _*Littafi daya 300*_ *_Littafi biyu 400_* *_Littafi uku 500_* *_Littafi hudu 700_* *_Littafi biyar 1k_* _BREAKDOWN OF ZAFAFA BIYAR VVIP SINGLE PAID BOOK_ _4 BOOKS  4500_ _3 BOOKS : 3500_ _2 BOOKS : 2500_ _1 BOOK: 1500_ YADDA ZAKU BIYA KUDIN BOOKS👇🏾👇🏾👇🏾 ZENITH BANK HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 SEKU TURA SHEDAR BIYA TA: 07040727902 IDAN KUMA KATI NE SEKU TURAWA👇 09134848107 [11/23, 9:00 PM] Mummyn Yara: *FARHATAL-QALB* _(FARIN CIKIN ZUCIYA)_ 💕 *NA× ×NANA HAFSATU× (MX) ×ZAFAFA BIYAR2022× #PAID NOVELS!! ×FREE PAGE: 3× ×××××× "Kwaret Waheedah haka sunan yake. Gidan nan idan kuka shiga zaku dauka a wata kasar kuke. Wani irin gidah ne wohoho aljannar duniya. Allah ka yi mana arziki. Wato wasu basusan ana talauci a duniya ba. Allah Hadiza zan iya jefa matashin kai na kwanta bacci a shirgegen wajen adana motocin gidan. AC sai sanyaya wajen take hadiza. Hmm Allah ka iya mana..." Najaatu ta karasa fada tana kada kai "Ai Najaatu Allah ya kara mana wadatar zuci kawai. Idan kana kallon na sama da kai ba zaka taba sanyawa zuciyar ka salama ba. Wallahi damuwa ba zata sararawa zuciyar ka ba." "Wallahi hadiza. Alhamdulillah kam. Allah ya aurar da yayanmu ga inda zasu ji dadi. Su dama nera su ture nera su hau nera." "Toh Najaatu Amin. Amman kar ma su sanyawa zuciar su hangen mazan da suka yi musu nisa. ...." "Eh ai addua ce muke yi. Tunda ba wanda yasan abunda gobe zata haifar." "Hakane. Toh Allah ya amsa, Aamin." "Aamin Aamin. Wato Waheedah kin gane gidan ko?" "Eh.. Ai kinsan gate din layin yana kallon tsallaken titin dake kallon makarantar mu. To yafi sauki kabi ta layin a zuwa makaranta da dawowa. Wata rana mu da su Fanna mun dawo daga makaranta mun biyo ta layin. Akwai bishiyar fruit acikin gidan. Tun lokacin kafin ma kamar a tare gidan ." "Kwarai don daga baya suka dawo. A kasar waje suke..." "Eh tohm. Sai su fannah suka shigaa , Daman kofar gidan a bude muka ganta. Sai suka hango bishiyar. Shine suka daddauki karare da zasu karkado bishiyar don fruits din su fado. Suka shigaa ciki. Ni da Basira muna leken su. To mai gadin ashe yana ta waje. Saboda haka mu ya hango muna lekawa, Shine ya faffalla mana mari. Su kuma suna ganin yana marin mu suka shige da gudu..." Waheedah ta karasa fada tana runtse idanun ta. Tuno marin da suka sha. "Maganin ku kenan. Gobe ma ai kwa kwara. " Cewar Umman su. "Ah kiji ki hadiza da wata baudaddiyar magana. Yo ko ina ai ana dandalar arzikin wasu. Wani yaci a jikin me shi haka rayuwar ta gada. .. 'Dan gaba da iska da alama bai san darajar ya mace ba.da zai dora hannu ya mare su ...." Ita dai Waheedah shiru tayi tana daga zaune . Yayinda mahaifiyar tata da najan Isubu suka cigaba da hirar su. "Dan Allah ki daure ki kammala komai da wuri. Kinga tana zuwa kawai rakiya za'ayo miki zuwa can din. Idan kika gama aiyukan ki sai ki dawo gidah. " "Insha Allahu Naja'atu. Allah ya kai mu ya bamu iko." "Aamin. Ita wadda ta yo mun hanyar ta jaddadamun kan tsafta nan kuwa kinga bana jinki. Idan tsafta tana yawa ma taki tayi. Sai abu na biyu sunasan mai gaskia da amana. Nace mata kaf unguwar nan babu mai rikon amana irin ki.. Kinada gaskia kowa zai shaida. Tace sunason mai ladabi da biyayya. Nace mata sun samu. Bantaba sanin ki da munanan halaye ba Hadiza. Don haka na bada shedar gaskia akan ki. Na kuma san zasu same ki fiye da yadda suke zaton samu. Sai dai fatan Allah yasa ki fara a sa'a. Allah kuma ya hada zuciyoyin ku Amin. Allah kuma yasa su so ki su kauna ce ki. Ku zauna lapia har kawowar karshen zamantakewar ku." "Allahumma Aamin Najaatu. Allah ya saka miki da mafificin alkhairin sa. Allah yabiya miki dukkanin bukatun ki. Ya yaye miki dukkanin kuncin ki. Nagode, Nagode, nagode ." Nan suka cigaba da maganganun su. Waheedah na mamnatsawa Yaya Kamal kafafun sa dake ciwo tamkar zasu ballo daga jikin sa saboda tsabar wahalar ciwo. Hamisu autan Inna Sa'adatu ne ya shigaa dakin dauke da faranti da curin taliyar da bata fi cokali daya ba. Yanata lasar hannun sa daya. "Ga shi Waheedah. Inji Marka. Taliya mai yanka yanka." Dake tanada madaukakin kyankyami nan da nan ta shigaa girgiza kanta . Dubada yadda kudaje ke bin taliyar. "Na koshi. ." "Kai dawomun da abinci na." Cewar marka cikin daga murya. Nan da nan jikin Umma na bari ta yi hanzarin karbe farantin hannun hamisu . Hadi da lekawa ta kofa tana kakaro murmushi "Wasa take masa Marka . Zaa ci ai abar marmati ce. " "Uwar yan kanzagi sarkin fadi ba a tambeya ka ba. Bashi ya dawo mun da taliya ta. Dan ubanta ko ina take cin irinta da zata ce ta koshi? " "Kiyi hakuri marka." "Kar ki sake bani hakuri. Ki bashi ya dawo da ita. Ko kunci ban yafe ba " Jin jaka yasa Umma hadiza ta mikawa hamisu farantin, jikinta a sanyaye ta koma gefe ta tsakure tana mai aikawa Waheedah kallon kin kyauta da abinda kikayi. Najaatu ta miqe zata tafi. Yayinda umma hadiza tabiye mata zata mata rakiya. "Su marka ni ba'a rabon da ni?" "Ah haba Najaatu. Zo ga wannan ki danqa kici ai abar marmari ce." "Wasa nake wallahi. Bari na tafi, Mu kwan lapia " "Toh Najaatu. " Zasu saka kai su fuce sai ga shigar malam na lado cikin gidan. Kunnen sa daya ya nana speaker din rediyo ajiki yana sauraro. Najaatu na ganin sa ta tsaya da fitar don su gaysa. "Sannu da zuwa Malam." Cewar umma hadiza "Yauwa .. Ah Malama Naja." "Na'am malam Na lado. Ina wuni?" "Lapia kalau Najaatu. Ai rannan mun gaysa da isubu ta wayar gurere." "Allah sarki. Suna can " "Wallahi.. toh ya iyali. Komai qalau.?" "Kalau. Mungode Allah." Cewar Najaatu. Suka tsaya daga soro suna sake zantawa da Hadiza. "Ahh. Marka yau taliyar kakkaryawa ce abincin rana? Ahh yau zaa sha dabge. Bismillah." Ya shiga nannade hannu riga zai tsoma hannun sa acikin farantin gabanta da take ci. Da sauri marka ta janye farantin tana afka masa harara, "Matsa. Sahorami mijin sahorama. Da bakasan hakkin iyalin ka ba akan ka. Kazo fankan fankan zaka tsoma hannu aciki tamkar kai ne ka bada kudin abincin. " "Kiyi hakuri marka. Najajje wurare da dama na rasa aikin yi. Tun safe Ina kofar dakalin gidan mati " "Shi Matin ba zuciya yayi ba ya fantsama ya nemi na kansa har ya zama abunda ya zama ba yanzu. ? Ammaa saboda mutuwar zuciya kake binsa " "Ki gafarce ni Markaa " Tsakanin uwa da da sai Allah. Ta janyo farantin ta saka shi agaban sa. Fuskarta a yamitse tace, "Sirikin ka ne ya bayar aka kawo." "Sirikina kuma marka?. Bangane ba " "Eh miji na samawa yarinyar nan wahidin. Don ba zamu zauna da zagada zagadan yammata ba bayan sun isa auren. Jikokin lawure baki daya ta aurar su " Shiru malam na lado yayi. Ya ciko hannun sa ya zura taliyar a baka. Sai daya hadiye tukun yace, "Wanene sirikin ?" "Na'Ateeku dai. Kuma kasan kaf unguwar nan idan ka tsame gidan mati ba wanda yakai Na'Ateeku samu da zuciyar nema. .” Naja'atun Isubu dake tsaye a zaure da umma hadiza sai gata a tsakiyar su marka "Aure fa kikace Marka.? Auren ma kira sa da wanda zaki bawa sai na ateeku . Mutumin da ya haifeta. ? Haba marka..….. _ZAFAFA BIYAR_ *_INAYAH_* _MamuhGee_ *_GURBIN IDO_* _Safiya Huguma_ *_SANADIN LABARINA_* _Hafsat Rano_ *_FARHATAL QALB_* _(Miss Xoxo)_ *_BABU SO_* _Billyn Abdul_ _*Littafi daya 300*_ *_Littafi biyu 400_* *_Littafi uku 500_* *_Littafi hudu 700_* *_Littafi biyar 1k_* _BREAKDOWN OF ZAFAFA BIYAR VVIP SINGLE PAID BOOK_ _4 BOOKS  4500_ _3 BOOKS : 3500_ _2 BOOKS : 2500_ _1 BOOK: 1500_ YADDA ZAKU BIYA KUDIN BOOKS👇🏾👇🏾👇🏾 ZENITH BANK HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 SEKU TURA SHEDAR BIYA TA: 07040727902 IDAN KUMA KATI NE SEKU TURAWA👇 09134848107 [11/23, 9:00 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _FREE PG:4_ ×××××× Marka ta 'daga kai sheqeqe ta dubi Najan isubu hade da jan tsaki ta kaikaice kanta gefe. Domin Marka tana cikin jerin tsofaffin nan masifaffu wanda basa ganin kowa da gashi. Don kaf cikin sansanin su na manya tsofaffin unguwar shurah ta kere su a rashin mutunci da rashin ganin daraja. Haka takan taka duk wanda ya nemi ya kawo mata wargi. Duk girman shekarun ta wata rana sai an shigaa rabiyar fadañ su da tsofaffi kawayen ta . "Marka magana nake miki ...." Najan Isubu ta sake cewa da marka. Cikin muryar ban lallashi da neman afuwa. "Yo ai shiru nayi ki tsara yadda komai zai kasance tunda jikar ki ce. Ai sai yadda kika ce." Najan Isubu ta dan kakaro yake kawai. Ta juya ta kalli umma hadiza da ke tsugunne daga gefen wata kwalla . "Haba ni na isa? Ni din gaba da shirme, Ai abunda kika yanke dole abi shi Marka... Kawai dai so nake ki duba zancen Na'Ateeku a mizanin tunani. Sam Na'Ateeku ba tsaran auren Waheedah ba ne marka." "Sannu. Nace sannu zabiya mai dalilin aure. Ita din wacece da har zaki ce Na'Ateeku ba tsaran aurenta bane iyye? Fin karfin sa tayi? Ko kuwa usuli ta fi sa. Allah na tuba astagfirullah Na'Ateeku kaf unguwar shurah akwai wanda ya ko kamo dan yatsan sa ne a usili? Mutimi dan mutunci da dangi masu dattako. Kar ki manta kakan sa da ya haifi gyatumin sa shine mai unguwar shurah. Sannan mahaifiyar uwa ta sa kakanta kani ne ga dagacin fandau., Sannan kanin sa da suka fito ciki daya chiyaman ne ke kanki kinsani. Sharbacecen kwaltar data miqe sambal ai shi yayi mana. Ya kuma kawo tuqa tuqa (borehole) Da haqa rijiyoyi. Bacin nan shi kansa mai rufin asiri ne. Shago shaqe da kaya na kayan masarufi. Sannan ke kanki kinsan yanada shagon chajin wayoyi da sayar da kati. Ki gayamun tsakanin shi da ita wanene ya kere wani? Na'Ateeku duk yar daya tsayar a unguwar nan yace yana so wallahi auren sa zatayi. Iyayenta Kuma su zuba ruwa a kasa su sha dan farin ciki , Aikin kawai." Marka ta karasa fada hade da hambale taliyar da ke cikin hannun ta . Najan Isubu ta sauke katuwar ajiyar zuciya. Ta juyar da kanta ta hango Waheedah dake tsaye a bakin kofa hawaye daya na bin daya . Tausayinta ya sake dabaibaye zuciar Naja. Cikin sanyin jiki da muryar roko ta sake cewa da marka, "Duk abunda kika fada hakan yake Marka, Ban musa ki ba. Na kuma san kauna ce tasa kikeson ki hada auren nasu. Sai dai abunda nakeson cewa shine, Na'Ateeku yayiwa Waheedah girma Marka. Wallahi zaa cuceta idan har aka aura mata shi. Dansa na biyu Hashimu fa satin baya ya kara aure. Mata ta 3. " "Sai akayi ya ya? Ai dan arziki shi yasan abun arziki. Yadda matan sukayi yawa ai dama kamata yayi maza su ringa aure su , Su cike gurbi. " Najan Isubu ta sake gyada kai kafin ta zauna daga gefen Marka. "Marka.... Rayuwar auren daa da yanzu ba daya bane. Tamkar yadda kukayi rayuwar auren ku da tamu wallahi ba daya bane. Hakama yanzu wannan zamanin ba a irin auren nan Marka. Zamani yazo da sauyi." "Ni fa ban gane abunda kike nufi ba Najaatu. Gwara ma ki dena 'babaatu. Ahto!" Ta karasa hade da nanawa cinyarta duka. "Abun nufi yanzu zamani ya kara wayar da mu. Ciwukan yanzu a baya baa yi su ba. " "Uhmm Hu'uhm..." Marka ta numfasa tana gatsine gatsine. "Allah Marka. Na'Ateeku bakiga yana da yara hudu ba marasa lapia shima.?" "Bangane ba.. Yo sai me? Ba Allah ne ya doran su ba. Ina ruwan auren su da wahidin ya hadu da gamayyar rashin lapiar yaran sa?." "Ina nufin Na'Ateeku a dauke zancen ya haifeta da sauran su. Abunda nakeson ce miki shine. Shi ma Na'Ateekun yana dauke da kwayoyin cutar sikila. Kamar dai yadda su Kamalu da Najeeb ke fama da ita." Marka taja dogon tsaki data saurari karshen zancen Najaatu. Cikin takaici tace, "Banji ba, Ban kuma gani ba. Karki manta da sherri dan aike ne, Dik inda yaje zai dawowa mai shi... Sannan ni me sunan Malam (Na lado) Bayada wata cuta.. Domin idan da yana da ita da yaran wajen sa'adatu ba sa yi lapia ba. Ita kuwa uhm uhm Hadiza, Da cutar ta tayi guzuri. Aka liqa masa ita ya aure. Ashe lullube maganar cutar jikinta sukayi. ." "Kayya Marka ki dena cewa haka dan Allah .. Banda ishasshen ilimin da zan buda miki komai yadda yake. Amman Allah ya kai mu sati na sama. Wata kungiyar wayar da kan jamaa kan hanyar da zaa kula kar a fada halin qaqanikayi na ciwon sikila zasuyi taro. Da yardar Allah kuma dukkanin mu zamuje. Saboda har gwajin jini za'a yi ko kanada cutar duk zaa sanar maka. Hakama idan baka da ita." "Kingama?" "Kiyi hakuri Marka." "Baki gama ba kenan. To kici gaba idan kin gama se ki tashi ki koma inda kika fito." "Kiyi hakuri Marka. Ni kawai so nake ki janye zancen ki..." "Aure babu fashi..." "Nalado ka sa baki dan Allah. " Najaatu ta dubi nalado dake gefe yana katsar ruwan dake kasan tukunya na taliya. "Me zance Naja..?" Ya amsa ta hadi da lashe bayan hannun sa. "Yanzu ba zaka tausashi zuciyar marka ba ta janye zancen nan? Haba dan Allah." Malam Nalado yayi shiru bai ce komai ba. "Aure babu fashi. Yace dama inde zuciyar sa ta aminta da ita. To fa ko kayan daki yace shi zai yi. Ita kadai za a wanke akai. Saboda Allah meya fi wannan karamci? Na'Ateeku kyakkyawa da shi , Sambalele jazur da shi . Kina ganin matansa kowacce da kayanta maya maya. Sunyi 'bundun da su.. wallahi ance ba yunwa agidan sa. Duk sallah sai ya dinkawa matan sa turame maya maya. " Waheedah dake labe tana sauraron komai. Kasa jurewa tayi. Dan kukan da take rikewa ne ya kufce mata ya shigaa sharara a idanunta. Cikin rawar jiki da baki ta fita tsakar gidan. Ta sukwane agaban Marka tana faman rokonta. "Dan Allah Marka kiyi hakuri. Ki barni na cigaba da karatu na. So nake na zama ma’aikaciyar lapia Marka. So nake na bawa harkar lapia gudunmawa Marka. Dan Allah kar ki mun aure ki bari na cika burina. " Ta karasa hade da riko kafafun Marka. Hawaye sai dalala yake daga idanunta. "Matsa kafin na hamb'are ki. Me sunan Malam kana jin maganganun da tsageriyar yarinyar nan take faada....?” "Laàa. Ke yanzu Waheedah Markan kike gayawa haka?Uhm tab. Lalle. Kokari." Cewar Inna Sa'adatu matar Nalado ta biyu, Mahaifiyar su Zainab da su ke uba d’aya da su waheedah….. #FARHATAL QALB #FARIN CIKIN ZUCIYA #ZAFAFABIYAR2022 ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰[11/23, 9:00 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _LAST FREE PAGE: 5_ _(SHAFIN KARSHE NA KYAUTA!)_ ××××××    "Haba Sa'adatu, Wannan ba girman ki ba ne wallahi." Najan Isubu ,  Ta fadawa Inna Sa'adatu haka. "Yo ai gaskia ta fada.. Me sunan Malam kana jinta ko kayi kunnen uwar watsi?" "Kiyi hakuri Marka... Ke waheeda baa ta hakuri." Malam NaLado ya tsawatar wa Waheedah. Ita dai Umma Hadiza bata ce komai ba. Tayi zugum a gefe kanta a kasa.       "Ummaaa kafaata, Umma kafata. Kafata ummah ..Wayyo, wayyo " Najibu ya shigaa maimaitawa yana mai dartse hakoran sa  Marka taja tsaki, Umma hadiza ta miqe da sauri ta koma cikin daki wajen su Najib. "Haba wannan wahala har ina? Ga wannan ga wannan. Gaskia da sake " Marka ta fada tana mai hararo dakin su Najibu "Kai Marka ki dena cewa haka. " "Kinga Naja ki fita idanu na. Ni dama tun da na kyalla ido na hango shigowar ki, Nasan tabbas wani katsalandan dinne ya kawo ki.." "Kiyi hakuri Marka. Da yardar Allah komai ya kusa wucewa. Lokaci ne, Idan Allah ya nuna mana wucewar da sai kiga tamkar ba'ayi wannan tashin tashinar ba." Naja ta karasa fada idanuwanta akan Marka dake faman cin magani. Can ta sake sakin wani dogon tsaki tana karkada kafafu.  Cikin kufulewa tace, "Kin isheni da zubar lallami Najaatu. Har kina wani lankwashe kai kina jin haushin Sa'adatu. Yo ai gaskia Sa'adatu ta fadi. Yaran Sa'adatu babu abunda zamu ce da su agidan nan sai san barka da fatan samun nasarar Allah akan dukkanin lamuran su. Zainab da suke kusan sa'anni daya da wahidin ne sau uku mai nemanta ya kawo mana kayan abinci ga su nan idan karya nayi." "Zancen ki haka yake Marka. Domin wainar yar tsalan jiya ma zainab ce ta sayo." Cewar Sa'adatu hade da kecewa da dariya. "Wannan duk ba abun damuwa bane Marka.." "Babbar damuwa kuwa Naja. Natsani safiya tayi dare ya maye idanuna su sake dora ganin su akan Hadiza da ahalinta. " "Kash. Assha Marka. Ki bar cewa haka. Babu fa bawan da ya tsara rayuwar sa haka fyace wadda Allah ya rubuta. Kuma menene yan uwantakan da zumuncin idan har dan uwanka baya kyautata maka?" "Ke Naja. Duk abubuwan da zaki fada ba tasiri zai yi a zuciyata ba don in gaya miki..." "Kibar cewa haka Marka..." "Dole na fada. Kinga wuya. Nan inda abu ya tokare mun yaki tafiya. ? Ba komai bane fyace bakin cikin da Hadiza da yaranta suke samun. Nagaji idan da gaban gajiya nayi..." "Ya SubhanAllah! Ki dubi girman Allah Marka ki dena cewa haka, Dukkanin yaran nan fa jikokine. Haka kuma Allah yaso acikin jikokin naki zaa samu biyu marasa lapia " "Marasa lapia? Nakasassu zaki ce. Masu tattare da kunci da 'dacin rayuwa." "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun! Marka!! Marka!! Ki dena cewa haka. Malam ka saka baki. Wannan ba dede bane." "Ba ze saka ba Najaatu. Idan kin gaji da ji ki tattara ki fice mana daga gidah ." "Kiyi hakuri Marka. Kawai dai gani nayi wannan maganganun dik basu taso ba." "Dole ne ayita. Shi ya saka nace wallahi kwayar hatsi nawa hadiza dasu Najib ba zasu sake ci ba. Su dan kinibibi sunyi shabe shabe ga nakasassu da baza su fita su nemo ba. Ita kuma uwar tasu ta daure musu gaba ba zata tursasu ba. Kullum dan tsagwarar munafurci suna daka suna sakin numfarfashi. Ita kuma ta faake kullum tana gefen su ba zata fito cikin mata tayi shiqa ba ta samu kudin batarwa. Ragowar me lapiar kuma ta tsiri boko ba kakkautawa.  Ba zeyiwu ba wallahi. Su tunda maza ne suje can su karata ita kuma tinda macece dole ne a aurar da ita. Baqin jini ya mata katutu maza basa zuwa. An samu kuma Na'Ateeku yace yaji ya gani zai aure akan wane dalili zamu fasa? Bayan idan ta aure shi kakarmu ta yanke sa'a . Ita kanta Hadizan sai tafu jin nutsuwa da kwanciyar hankali... Wahala zata ragu. "Marka ta karasa fada tana gyade kai. Najan isubu ta numfasa kafin tace, "Kowane bawa da yadda Allah ya kadarta masa rayuwar sa, Wala dadi wala akasin haka. Rayuwar hadiza da yaranta haka Allah ya rubuta mata tata jarabawar. Sai dai fatan Allah yaba su ikon cinyewa yasa jinkirin alkhairi ne Aamin . Zancen nauyin dake kanta da yardar Allah yazo karshe. Domin na samo mata aikin wankau da yan kaude kaude a layin manyan can na shurah. Saboda haka zata sauke nauyin wasu abubuwan . Haka zalika itama Waheedan akwai abunda zaa sama mata ta dingayi bayan su Najeebu sun ji saukin jikin su. Don haka Marka ki ajiye zancen Na'Ateeku agefe yanzu." "Na ajiye na zuba mata idanu ina kallonta? Ba dan mashinshini a kusa sai zuryar boko? To bokon yaci uwatas." "Kiyi hakuri. Insha Allah kwanannan samari zasu fara zuryaa a kofar gidan nan. Komai lokaci ne. Mijin ta na nan kusa da yardar Allah. Wanda zai share hawayen ahalin gidan nan kai dama na kusa da ku baki daya. Insha Allahu. Kice Aamin Marka.." Umma hadiza dake daki hawaye suka shigaa zirara a idanunta. Tabbas Najan Isubu aminiyar kwarai ce data san dattako take kuma yi musu madaukakiyar kauna marar misaltuwa. "Marka, Sa'adatu, Malam baku ce Amin ba." "Aamin Najaatu." Malam Nalado ya fada yana sosa keyar sa. "Uhum.... Inji me ciwon baki."Cewar Sa'adatu hadi da yin kwafa ta juyar da kanta gefe. "Aamin inda gaske ne hakan zai kasance ba karairaki bane da wucewar zance." "Insha Allah Marka... Na'Ateeku abunda yasa ki kaga na kauda zancen  maganar sa akan irin lalurar su Najibu ce. Ta sikila da ake cewa amosanin jini." Marka taja dogon tsaki tana kauda kai gefe. "Ke wallahi Najaatu kin iya samun waje kiyi ta sakin ta." "Allah ba karya nake ba Marka." "Wohoho ni lauya zan ce ne banaso wallahi. Na'Ateeku ban taba gani ya kwanta ciwo ba. Zaki jajiba masa." "Marka abunda nake nufi shine. Shima ai yanada iyali dake dauke da irin ciwon su Kamal. Ba wai ina nufin shine mai ciwon ba. Amman yana dauke da wasu sinadarai na ciwon wanda idan ba'ai gwaji ba kafin aure shine zakiga anata hayayyafan yara masu dauke da ciwon. Yanzu kai ya waye Marka... Sai anyi gwaji kafin ayi aure saboda gudun 'barakar ciwuka. Hakan yasa na ce miki ki bar zancen Na'Ateeku da Waheedah. Domin kulla auren su kan iya haifar da illoli da yawa astagfirullah. Ba tsumi babu dabara. Maganin kar ayi kada a so ma " "Keda Naja kinada kale kalen balai wallahi. Allah shi kyauta " "Wannan shine tushen gaskia Marka. Ba Na'Ateeku ba. Ko wani ne daban yazo neman auren Waheedah ko zainab dole ne kafin ayi auren suje suyi gwaji. Wannan shine babbar shawara da ma'aikatan lapia suka kafa. Don gudun bacewar rana. Azo ana danasanin auren." Marka ta tabe baki hade da jan karamin tsaki. "Gidan aikin da zataje ina fatan nima inada nawa kason acikin albashin nata.?" "Duk ba zai gagara ba Marka. Kuma insha Allahu tare daku duk zamuje taron nan ayi mana gwajin." "Uhm.." cewar Marka. "Bari na tafi. Allah ya kiyaye gaba." "Toh Najaatu. Agyada gidah." "Gidah yaji." "Ke kuma tashi kafin na hamb'are ki. " Takarasa tana mai wurgawa Waheedah harara. Gaba daya maganganun Najaatu sai shawagi sike mata akai. Ta kaikaice kai ta hango ledar taliyar kakkaryawa da tumatirin gwangwani. Na'Ateeku ya sake fado mata arai. CikiN zafin nama ta mike ta shige kuryar daki . Waheedah ta mike jikinta a sanyaye ta shigaa dakin su Kamal. Umma hadiza kuma ta tafi ta yowa Najaatu rakiya. A soro Najaatu ta sake kwantar da hankalin umma hadiza. Da karfafa mata gwiwar ta zage damtse ta fara aikin nan da karfin ta. Ko zata kwatowa kanta da yaranta yanci a idanun su Marka ......... Tab!!! Lamarin ga ya ta’azaara… Jama’a wannan karon zafafa da zafin su suka taso. Ga fa gidan Malam na lado nan mai dauke da iyali da kuma gyatumar sa Marka. Ya rayuwar waheedah Zata kasance acikin wannan littafi. Shin su wanene wai The Adams family?? Na tabo muku bangaren zayn Adams Nasser kuwa? Hmmm inji me ciwon baki… Lalle labarin nan yana tafe da wani salo na daban mai taka rawar gani a wannan zamanin namu… Gefe d’aya dauke labarin yake tafiya da zazzafar kauna marar algus…. FARHATAL QALB!!! Lalle FARIN CIKIN ZUCIYAH…..yanki ne dake take rawar gani a zukatan bil adam. Musanman zuciyoyi biyu da ke begen kaunar juna…. A stunning love story😘don’t afford to miss this chance💯👍🏾 Ku shigo a dama da ku dan ganin yadda tafiyar Zata kasance…. Zafafa biyar. Yan biyar masu baiwa. Hikima, Fasaha da tsarkakkun alqaluma 💯📍 Yadda zaku biya👇🏾👇🏾 ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 [11/23, 9:00 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG: 6_ ××××. ××××. ××××. Tunda asubahi su Umma Hadiza basu koma bacci ba. Kamar ko da yaushe. Ita da Waheedah suka fita zuwa tuqa tuqa suka shigaa zuba ruwa a manyan jarkokin da Najeebu ke garuwa idan rashin lapiar ta lapa musu . Bayan sunyi wanka . Yan takardun Waheeda data gama amfani dasu ummah hadiza ta dauka ta shiga kunna su a murhu daya bayan daya da ruwan bunu acikin samira. Nan da nan kuwa ya tafasa. Ta zuba ragowar sukarin daya rage ta zuzzuba musu a kofuna. Can Umma hadiza ta miqe ta fice. Ba jimawa ta dawo da kullin leda hannunta. Biredi ne da kosai mai zafi. Ta kakkarya ta miqa musu. Kamal ya dafe cikin sa yana bin biredin da kallo. "Umma ba dai bashi kika sake karbowa ba.." "Bashi kuma..? A'ah." "To ai umma ina kike da kudin fisabilillahi. Dan Allah ki dena karbo bashi ummah. " "Dan Allah banason mita. Ku cinye kafin kosan yayi sanyi." Ita dai Waheedah na daga gefe tana karyawa. Hawaye na zurara daga idanunta. Tana karasawa ta miqe tana hamdalah. "Mungode ummah. Allah ya saka miki da mafificin alkhairin sa. Amin Yaa rabbi. " "Aamin Waheedah. Maza ki karasa shirya wa ki tafi. " "Tohm Ummah." Waheedah ta fito daga dakin su Kamal ta shiga dakin da yake kallon sa wanda yake a matsayin nata ita da Umman su . Bude yar baccon kayanta tayi ta zaro robar ruwan alumun da yaji lemon tsami ta goggoga a hammatar ta. Tana jin dadin hakan. Domin suna tsantsame gumin hammata su kuma kauda tashin da hammata keyi tunda ba halin siyan turaren hammata na deodorant. . Ta diga turaren ruwan da Kamal ya bata a hannunta. Ta shafe jikinta dashi. Hade da zizara kwalli . Ta daura dankwalinta na shedar prefect ta zura hijabinta. Hadi da goya jakarta ta fice daga dakin zuwa na su Kamal. Dake gidan irin na da dinnan na masu karamin karfi ne. Babban gidah mai dauke da dakuna 6. Uku na kallon gabas uku na kallon yamma. Sai bandaki da dakin girki. "Wane dan gaba da wulakancinne ya take mun takalmi saboda kaskanci da karshen wulakanci ?" Cewar Inna Sa'adatu da ke bin takalmin wari daya da kallo. Yar jikakkiyar kasa ce a gefen takalmin kadan. Waheedah zatayi magana kenan. Umma hadiza ta fito daga dakin su Kamal. Da sauri saboda rashin son tashin hankali ta dauki takalmin ta saka wani guntun kyalle ta goge. "Kiyi hakuri." "Yo idan ban hakura ba zan dake ki ne?" "Ki deyi hakuri." "Ah ni fa banason haka. Wallahi yanzu sai ince sai an biyani sabon takalmi na." Ta shigaa duba gefe da gefen takalmin nata silifas. "Toh ya kikeso ayi?" "Ya da haka Hadiza.? Kina wani zazzaro idanuwa sai kace wata uwar mata. Aikin akwai. Gaskia kada mace ta sake biyemun ta kan takalma . Dan wabillahil lazi anyi na farko anyi na karshe. Idan aka sake maimaici mace zata ga abunda zan mata." "Toh Allah ya rufa asiri ya tsare gaba." Mtsssssssssssssssssss!! Taja tsaki hadi da shigewa dakin ta. Umma hadiza ta juya ta kalleta kawai ta girgiza kai. "Ungo wuce ki tafi." Ta mikawa Waheedah nera 20. " Umma ki basshi." "Banason jan magana." Ta tsugunna har kasa ta karba tayi mata godia. Ta zura safarta hade da gyara zaman takalmanta . Zainab 'yar wajen Inna Sa'adatu sai danna soyayyen kwai take da biredi a baka tana hadawa da shayi dayaji madara. "Ke wahee ki tsaya ni mana." Zainab ta fada da sauri tana goge bakinta da bayan hannun ta. "Dan ubanki tunda bataso kuna tafiya tare makarantar dole ne?" "Kai Inna ba tafiya nayi ba na barta." Cewar Waheedah kanta a kasa. "Dalla rufemun baki munasurar banza. Ke kuma can daya sokuwa tamkar kare ya cinye zuciyar ki. Sai ki bita ai ku tafi." Ita dai zainab batace komai ba ta saka safarta tanata sauri. "Zainabu. ! Zainabu." "Na'am marka" "Ungo kudin tara. " "Tohm" Waheedah na tsaye zainab taje dakin marka ta karbo nera hamsin kudin cin abinci a makaranta. "Sai kin dawo. Allah ya miki albarka." "Amin Marka." Hawaye suka cicciko idanun Waheedah saboda tsananin kiyayya da kakarsu take nuna musu. Haka suka jera suka tafi makarantar bayan Waheedah ta leka tayiwa marka sallama. Wadda ta debeta ta watsar tamkar taga kashi. ××××× Su waheeda na tafiya ba jimawa najan Isubu tazo gidan da wata mata wadda tayi hanyar aikin. Umma hadiza ta sauya kayanta zuwa wasu riga da zani da hijabin ta da ya sha karin guga. Sai data tabbatar ta tanadar wa su Kamal komai. "Toh zan tafi wajen aiki... Kunce da sauki ko?" "Allah da sauki Ummah... Ni zan dan watsa ruwa ma na fita insha Allah." "Toh Masha Allahu. Kai ma Najib ka danyi ko zaka ji karfin jikin na ka " "Insha Allah Umma." "Yauwa sai na dawo. ". Ficewa sukayi zuwa hadaddiyar unguwar dake kusa da su wadda ake kira da NEW GRA SHURAH. Unguwa ce ta masu hannu da shuni. Wanda ke da jijjigaggun gate da manya manyan gidaje luntsuma luntsuma hadi da manyan motoci masu nishi. No: 194: THE ADAMS FAMILY!! shine sunan da ke rubuce da manyan baki awani kawataccen allon karfe. "Nanne gidan fa Hadiza ." Cewar Najan Isubu dake tabo Umma hadiza. "Nan. Tsarki ya tabbata ga Allah. Cancadi." "Hmm carkwadidi kai. Kede kallo na gaba ma." Tunda suka tura kofar da ke masu gadin sun san da zuwan su. Umma hadiza tsayawa tayi kawai tanabin sarautar Allah da idanu. Gidane daya amsa sunan gidah. Gidah ne wanda alkalami yayi kadan wajen bayyana irin kawatar da yayi. Gidah ne dayaji komai na rayuwa da abubuwan morewa. "Kinga motoci ko harda titi acikin gidah ko hadiza. " "Uhm bari kawai Naja." "Kinga wadannan abubuwan kamar kwayayen fitila?" "Eh fa gasunan birjik." "To na'urar bidiyon hadahadar cikin gidan suke nunawa dana waje. Komai . Yanzu haka ma suna kallon mu." Umma hadiza ta riqe baki kawai tana kambama lamarin. Ciki suka shigaa. Wani hadadden parlor daya gaji da haduwa. Ba jimawa wata mata fara tamkar balarabiya ta shigo ciki fuskarta kumshe da fara'a ... *_ZAFAFA BIYAR COMPLETE DOCUMENTS_* *ZAFAFA BIYAR BACTH A* 1.. _WUTSIYAR RAƘUMI_ 350 *(Bilyn Abdul)* 2.. _KAI MIN HALACCI_ 350 *(Miss xoxo)* 3.. _BURI DAYA_ 350 *(Mamu gee)* 4... _DAURIN BOYE_ 350 *(Huguma)* 5... _SAUYIN KADDARA_ 350 *(Hafsat Rano)* _Duka biyar 1500_ *___________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH B_* 1... _DAURIN GORO_ 350 *(Hafsat Rano)* 2... _ALKAWARIN ALLAH_ 350 *(Huguma)* 3... _QAUNAR MU_ 350 *(Mamu gee)* 4... _IGIYAR ZATO_ 350 *(Miss xoxo)* 5... _GUDU DA WAIWAYE_ 350 *(Bilyn Abdull)* _Duk biyar 1500_ *_____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH C_* 1... _MIN QALB_ 350 *(Mamu gee)* 2... _SARAN ƁOYE_ 350 *(Bilyn Abdull)* 3... _KIBIYAR AJALI_. 350 *(Miss xoxo)* 4... _ABINDA KE CIKIN ZUCIYA_ 350 *(Hafsat Rano)* 5... _SIRADIN RAYUWAR BILKISU_ 350 *(Huguma)* _Duk biyar 1500_ *____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BACTH D_* 1... _ALKIBLA_ 350 *(Huguma)* 2... _DALAAL_ 350 *(Miss xoxo)* 3... _UBAYD MALEEK_ 350 *(Mamu gee)* 4... _MABUDIN ZUCIYA_ 350 *(Hafsat Rano)* 5... _MAKAUNIYAR KADDARA_ 350 *(Bilyn Abdull)* _Duk biyar 1500_ *____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH E_* 1... _SO DA ZUCIYA_ 350 *(Mss xoxo)* 2... _TAKUN SAAKA_ 350 *(Bilyn Abdull)* 3... _HALIN GIRMA_ 350 *(Hafsat Rano)* 4... _DAB'IZAR ZUCIYA_ 350 *(Huguma)* 5... _DEEN MARSHALL_ 350 *(Mamu gee)* _Duk biyar 1500_ *______________________________* *_ZAFAFA BIYAR BACTH F_* 1... _BAKAR INUWA_ 350 *(Bilyn Abdull)* 2... _RAYUWAR MACE_ 350 *(Hafsat Rano)* 3... _NOOR ALB_ 350 *(Mamu gee)* 4... _MASARAUTA_ 350 *(Mss xoxo)* 5... _KUFAN WUTA_ 350 *(Huguma)* _Duk biyar 1500_ *_____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH G (Da ake kanyi yanzun)_* 1... _FARHATAL QALB_ *(mss xoxo)* 2... _GURBIN IDO_ *(Huguma)* 3... _SANADIN LABARINA_ *(Hafsat Rano)* 4... _INAYAH_ *(Mamu gee)* 5... _BABU SO_ *(Bilyn Abdull)* _Kuɗinsu a yanzu 1k duk biyar_ *YADDA ZAKU BIYA NAKU KUDIN BOOKS DIN:* _ACCOUNT NAME:_ *HAFSAT UMAR KABIR* _BANK NAME:_ *ZENITH BANK* _ACCOUNT NUMBER;_ *_2270637070_* _SAI A TURA SHEDAR BIYA ZUWA GA:_ *_07040727902_* _IDAN KUMA KATIN MTN ZAKU TURA KO VTU SAI A TURA TA:_ *_09134848107_* *_Muna godiya da zaɓin zafafa biyar 😘😘😘🙏🏻_* [11/23, 9:00 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:7_         ××××.      ××××.     ××××.    Gaishe ta suka shigaa yi dukkanin su ukun. . Ita din kuma ta dinga amsa su da fara'a da tsantsar farin cikin zuwan su . "Hajia ga... Wadda zata kama muku aikin." Ta karasa tana nuna mata Umma Hadiza. "Ah masha Allah! Ya sunan ki baiwar Allah?" "Sunana Hadiza." "Khadija.. Mai babban suna. Toh ni sunana Hameedah Muhannad. Ni mata ce ta biyu ga mijin mu professor Adams Nasser. Ma'aikaciyar lapia ce ni ina aiki da asibitoci da dama a garin nan domin bangaren aiki na ya shafi surgery. Inada yara hudu. Zayn da Nadra, Nassem sai auta Muhammad muna ce da shi Moha... Muna fatan zaki ji dadin aiki tare damu. Allah ya saka alkhairi a tsakanin mu Amin.. " Umma Hadiza tayi murmushi tana fadin, "Aamin ..." A hankali kafin ta shigaa cewa, "A kusa da ku bayan unguwar ku muke. Inada yara 3. Kamal da Waheedah sai Najeebu. Da fari na haifi biyu basu yi rai ba. Nima mu 2 ne awajen me gidan mu . ...Mun koma gode da yadda kika karbe mu hannu biyu. Allah ya bani ikon yi muku dede ya kauda fitina a tsakani Amin." "Allahumma Aamin" suka hada baki wajen amsawa. Dr. Hameedah tace, "Daman zuwan ku nake jira .. Fara aikinnan sai zuwa wani satin nanda kamar kwanaki 10 dai da yardar Allah. Yara sun kammala karatu acan waje. Da bazamu jeba sai da me gidan ya dawo yake sheda mana cewa an samu visa kuma zamu tashi ta Abuja insha Allah. Amman ba zamu dade ba, Sati daya zamuyi. So kafin mu dawo Kano haka dai nasan mayi kwanaki biyu a Abuja don acan ma munada gidah. " "Allah sarki... Babu komai hajia. Allah ya bada saa kan abunda aka karanta. Allah kuma ya dawo da ku lapia " "Aamin Yaa rabbi." "Bari mu tafi Hajia. Idan kun dawo ma yi waya." "Ku tsaya ina zuwa Indo. " Mikewa tayi ta haura sama. Ba dadewa ta dawo da ledoji bakake manya manyan guda 3 ta shige cikin kitchen ta zuzzuba abunda zata zuba ta fito. "Gashi Indo wannan ledar kowa dai dai. Sai wannan kudin takalma kuke cewa ko?" Najan Isubu ta shigaa daria ahankali. "Laa kuyi dariyar ku. Wai a haka ma fa nayi kokari. Tunda ba yare na bane. Amman de kusan nafi iya hausa akan yare na ma. Amman da da muke Spain hausa ta wallahi tafiya ta dinga yi. Saboda yaren da akeyi acan " "Kinma yi kokari hajia. Yadda kike hausa wallahi ba wanda zai ce ba yaren ki bane, Sai idan an kalli hasken fatar ki da yanayin ki an san kin sirka da larabawa. " Cewar Indo ta fada karshen gaskiyar ta. Ita dai Dr. Hameedah dariya kawai tayi. Ta sake zaro wasu kudin ta bawa Indo tare da doriyar, "Wannan kuma ki basu Hadiza da yama sunan ta.?" "Naja'atu." "Kwarai Najan ishaq ko?" "Eh Najan Isubu. " "Allah sarki. To godia nake. Indo da Najan Isubu. Da Hadiza Allah yabar zumunci. Laa na mance shaf bari na kawo muku ruwa." "Aamin Aamin. Ai da kin barshi hajia " "A'a ba za'ai haka ba..." Miqewa ta sake yi ta bude freezer ta dakko ruwan roba guda 3 da lemuka guda 3. Ta ajiye agaban su. Dan Allah ku tafi dasu. Kamar dai yadda na gaya miki Indo. Insha Allahu munyi magana da mai gidan kan kudin da zaa dinga bawa Hadiza idan ta fara aiki. Ya fadi yadda zai bayar ni kuma na kara dubu goma akai. Hadiza iya abunda zaki dinga yi dukda nasan Indo ta gaya miki yan kananan kayayyakin mu ne haka wanda ba zeyiwu mu saka a injin wanki ba. Bare kuma mu bayar can kamfani su wanke mana. Don ana kai mana wanki da guga. Don suke zuwa da kansu su karba. Ana kuma yi mana a gidah a injin wanki. So abubuwan da zaki dinga wankewa idan ya taso sune su dusters haka na goge goge , Da undies din auta Moha shekarar sa 5. Sai socks ina nufi safa da kuma wanke su mopping stick. Shikenan fannin wanki. Sai yan goge goge na parlorn baban su da kaude kaude na gyaran kitchen. Don munada masu aiki da ke kwana da kuma wanda suke zuwa su tafi. Dubu 30 yayi a wata? Sannan na tsayar miki kwanon abinci safe, Rana, idan kin kai dare ma nanma zaki tafarwa da yara shi. Ina nufin bayan wanda kikaci anan zaki dinga tafiya da wani gidah ko ki aiko a karba miki. Kinji Hadiza. Hakan ya miki?" Umma Hadiza ta kasa magana saboda tsabar farin ciki. Duk sai ta dubibi ce. Ta kuma kasa boye farin cikin ta. Nan da nan ta dubi gabas ta zuba sujjadar godia ga Allah. Hawaye daya na bin daya. "Kuka kuma? Haba Hadiza?? Menene na kuka? Idan beyi ba ki fadi nawa kikeso." Ina Umma hadiza ta kara man kukanta. Yayinda Najan Isubu ta rungumeta tana lallashi , Kafin ta ce, "Kukan farin ciki ne take hajia. Hakika hadiza abar tausayi ce. Tabbas Kedin haske ce acikin rayuwar hadiza. Lalle farin ciki marar misaltuwa zai fara wanzuwa a fuskar hadiza da ahalinta. Hajia mungode. Mungode Allah ya saka miki da mafificin alkhairin sa. " "Ai Hajia wanda ya rab'i wani na ki ma yana cin albarkacin ki bare wanda ya samu kansa a tattare da ke. Dole ta zubar da hawaye hajia. Hawayen farin ciki ne, Hawayen yaye baqin ciki ne. Hawayen samun kanta cikin sabuwar rayuwa take. Hawaye ne mai tattare da labarai da ba zasu fada ba. Tabbas hawaye ne take zubar wa da kololuwar madaukakin farin ciki marar algus. Hajia angode. Angode . Allah ya saka miki da mafificin alkhairin sa. Allah kuma ya raya miki zuri'ah ya albarkance su. Allah kuma ya kara yaye miki dukkanin kuncin da ke cikin rayuwar ki ya lullube ki da lullubar rahamar sa. Da karamcin sa. Da buwayar sa. Da zatin sa. Domin Allah buwayi ne kuma gagara misali. Hajia na ari bakin hadiza nace Allah ya saki da ahalin ki da dik wani masoyi naki a aljannatul frdwas. Allah kuma ya kara wadata ki da wadatar sa Allahumma Amiin " "Aamin Indo.. Amin " Umma Hadiza ta sharce hawayenta da kasan rigar ta. Cikin rawar murya da tsagwaran farin cikin data samu kanta aciki tace, "Hajia banda bakin godia agare ki . Kalmomi sunyi kadan wajen bayyana godia ta agareki.wallah baki ba zai iya fasalta yadda nake ji ba arai na da zuciyata dama gangar jiki na baki daya. Hajia ubangiji Allah ya cigaba da suturta ki. Allah ya wadata ki da ga wadattun bayin sa. Allah ya kara miki karama da karaamci. Ubangiji Allah ya biyaki da aljanna. Allah ya raya zuri'ah. Allah ya biya bukatu na alkhairi. Allah ya kara daukaka . Allah kuma yaja kwana da imanin sa. Allah ya jikan mahaifa idan sun rasu . Yasa aljanna ce makoma agare su. Idan suna raye Allah ya kara musu nisan kwana ya wadata su da lapia . Allah ya faranta miki ya kara arziki mai albarka. Ubangiji Allah ya rubanya miki fiye da yadda kike temako. Allah ya biya ki Hajia. Allah ya biya ki. Allah ya b..." "Aamin, Ya isa hakanan Hadiza. Dan Allah kubar godiar nan. Wadannan addu'oi haka." Dr. Hameedah na magana tana matse hawayen dake zubo mata. "Nagode. Nagode. Wannan addu'oi haka? Jazakum Allah khairan " Nan suka cigaba da godia. Har dai ta samu ta dakatar dasu. Suka danyi hira. Kafin daga bisani suyi mata sallama su tafi. Kowanne da ledar sa baka ciki da kayan miya da kaji guda biyu. Da taliya guda 5. Da kuma dubu 5 kyauta kowannen su. "Wannan mata gaskia insha Allahu yar aljannah ce. Wannan abun arziki haka?" Cewar najan Isubu. Haka dai suka tsaya suna ta mayda zance. Umma hadiza nata jera musu magiya kan su bar kudin ta dau kayan. Saboda hanyar arzikin da suka mata. Sai da Indo tayi jan Ido kafin hadiza ta riqe kudin. Ta kuma sake musu godia kwarai matuka . Akan hanyar su ta komawa unguwar su. Indo ke basu labarin gidan na, ×THE ADAMS FAMILY...××× "GIDAH ne da ya amsa s ..........[11/23, 9:00 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:8_         ××××.      ××××.     ××××.  Da yaa amsa sunan gidah, Gidane na yan boko da tsantsar aqidar musulunci. Babu batun kyamata ko tsangwama irin na wasu masu hannu da shuni. Suna da temako da kuma kyautatawa marasa karfi. Farfesa Adams Nasser shine mai gidan na su. Matan sa biyu kamar yadda ta gaya mana. Kishiyar tata ita aikin alkalanci take. Kuma itace matar sa ta fari. Tanada yara biyar: Basher, Saani,. Abubakher ,. Sai mata guda biyu da Jannat da Yasmin . Ita kuma Hajia Hameedah wadda mukaje wajenta tanada yara hudu: Zayn shine na fari, Sai Nadra da Nassem sai autan ta Muhammad. Suna ce da shi Moha ai kunji ma ta fada. Suna da gida a Abuja su kanje can suyi hutu su kan kuma futa zuwa wata kasar. Dama can a baya a kasar wajen suke daga baya suka dawo nan din. Kusan dukkanin iyalin nasu ma suna ketare. ...." Cewar Indo dake labarta musu komai. "Ah lalle Masha Allah! Tabbas sun san darajar mutane. Dan mungani da idanun mu. Gaskia batada matsala matar nan. Gata ba bahaushiya ba kuma ." Najan isubu ta fada tana jinjina kai. "Gaskia babu kam. Allah ya kara daukaka, Aamin " Inji Umma Hadiza "Aamin dai. Toh kunga dai yadda unguwar tasu take ma, Su ba shigaa harkar makota suke ba ma. Bare akai musu gulma da munafurci. Shekara ta nawa da su. Wallahi 'daga murya wannan basu taba mun ba. Daga ita har abokiyar zaman ta ta. Kuma mijin nasu ma wallahi bakuga kirki ba. Allah ni dai haduwa ta da su. Bazan iya kasafce muku alkhairin dana samu a tattare da su ba. Shi mijin na su dan Sudan ne shi da matar tasa ta farko. Ita kuma Hajia yar masar ce me suke ce mata a turance. Wannan. Kinji sunan. Ya yake ma? Yauwa ijif (Egypt) To shi..." "Ki ce du larabawa ne?" Najan Isubu ta katse Indo. "Ina kai ku. Ai bangama ba." "Ai yo ho... Yi hakuri. Cigaba ." "Yauwa shi mai gidan na su. Mahaifiya ta sa bahaushiya ce. Mahaifin sa kuma balarabe. Hajian tacemun usuli. Mahaifin nasa ne aka turo shi ofishin jakadanci da ke nan reshen najeriya. To anan Allah ya yi auren sa da mahaifiyar ta sa. Su kaita hayayyafa. Har shima dan na su ya auro yar Sudan. Wai sun hada jini ma da matar tasa ta farko. Sai kuma Hajia da ya kara a ta biyu yar ijif (Egypt)..." "Masha Allahu! Kai arziki yayi. Ubangiji Allah ya wadata mu da shi Aamin." "Aamin Yaa Rabbi. Kuma gwanin ban sha'awa ma sai kunje auren dangin su." "Haba dai? Ganima kala kala ko?" Cewar najan Isubu tana hasaso yanayin a zuciar ta "Habawa haduwar ma ta karshe. Dangin su gwanin ban sha'awa wallahi. Kuma auren da suke yi auren junan su suke. Ma'ana auren zumunci." "Yo ai dole. Yadda suke da tushe me kyau ga su labarawa ai dama ba zasu iya auro wani tsatson ba " "Gaskia Masha Allahu. Auren gidah suke yi. Harta bukukuwan du irin na larabawa dinnan suke yi. Harda su shayi ake rarrabawa. Ke fa da mun jima a gun Hajia shayi zakuga tazo ta babbamu. Shayin me wani irin gard'i da dad'i. Wani irin kamshi na larabawa yakeyi. Kai arziki yayi " "Habawa. Bari Indo, Ai bakiga yadda idanuwana ke hasaso dukkanin abubuwan da kike fada ba. Allah ubangiji yasa arzikin ki ne yazo Hadiza " "Aamin Najaatu. Tare da ku baki daya. Nagode muku. Allah ya saka da alkhairi Amin." "Tabbas inde kika rike gaskia da amana zaki ji dadin zama da Hajia wallahi. Dan kinganni nan yadda kukasan yar dangin su wallahi haka suka dauke ni. Kowa ya sanni. Lamarin sai godiar mai sama. Ai shi yasa da Naja ta gayamun halayen ki nace to Alhamdulillah komai yazo a dai dai." "Nagode Indo. Ubangiji Allah ya saka da alkhairi. Allah ya biya muku dukkanin bukatun ku aamin Aamin." "Aamin Hadiza . Amin" Cigaba da hira sukayi suna tafiya, Indo da ke gidan ta abayan unguwar su take ta gangaren makabarta. Hanya daban tabi bayan sunyi sallama. Hadiza ta sake mata godia har Indon ta bace daga ganin su. "Naja nagode. Nagode Allah ubangiji ya buda muku kofofin alkhairin sa. Nagode kwarai. Wallahi na rasa yadda zan muku godiar ma." "Kayya Hadiza. Da girman Allah ki dena godiar nan haka. Wallahi ta isa. Ko ba ta kanmu ba wallahi idan Allah yayi kinada rabo da su dole zaki je gidan. Haka Allah ya rubuta ya kuma tsara. Dan haka ki bar godiar nan haka." "Toh ungo wannan kara akan naki." Umma hadiza ta shigaa kiciniyar kunce ledar ta." "Mts! Wallahi Hadiza idan kikai wani abun yadda kikasan a hau ki da duka wallahi. Meye hakan fisabilillahi da girman ki? " "Naja kar muyi haka da ke." Cewar Umma hadiza cikin karshen gaskiyar ta. "Sai kiyi tayi kuma." Tayi gaba abunta. Umma hadiza ta bita da sauri . "Naji na dena tsaya dan Allah." "Yauwa yanzu kika yi magana. Muje ki sayi mai da su magi ki dafe muku kazar nan Hadiza. Kuci da biredi ko ki dafe muku taliya ku na ci kuna yagar naman." "Insha Allahu Naja." "Sannan inason jan kunnen ki dama. Don nasan ke zuciyar ki daya zaki saki baki ki gaya musu komai " "Insha Allahu Naja. Ina sauraron ki" "Yauwa. Karki soma fada musu yadda kukayi da Hajia. Kya iya ce musu dai tafiya zasuyi sai sun dawo zaki fara aikin." "Tam insha Allahu. " "Yauwa. Sai kuma karki soma gaya musu adadin kudin aikin da za'a dinga biyan ki. Daga ke sai su kamal kawai. " "Insha Allahu haka za'ai." "Yauwa. Kin fini sani dai sarai halin surukar ki da kishiyar ki . Muddin suka ji zancen kudin aikin ki kema kinsan abunda zai biyo baya . Bayan kin zamar musu saniyar tatse. Dan kuwa kema kinsan ke zasu barwa dawainiyar komai nasu... Dan haka ki shiru da bakin ki. Dan abunda kika samu idan kinyi niyya kya iya ba su. Shine zancen da zan ja ki da shi dama." "Insha Allahu haka za'ai......" Suka jera suka nufi wajen mai sayarda mai da kayan abinci. Dake najan Isubu mijinta na da dan rufin asiri. Da zai tafi ya saya musu komai sai dan abunda ba a rasa ba. Don haka magi kawai ta saya da curry. Umma Hadiza kuma ta sai su man kulli da magi da curry da sauran spices. Suka yiwa juna sallama. Umma hadiza ta shigaa gidah. Yayinda Najan Isubu tayi hanyar gidan ta.... *_ZAFAFA BIYAR COMPLETE DOCUMENTS_* *ZAFAFA BIYAR BACTH A* 1.. _WUTSIYAR RAƘUMI_ 350 *(Bilyn Abdul)* 2.. _KAI MIN HALACCI_ 350 *(Miss xoxo)* 3.. _BURI DAYA_ 350 *(Mamu gee)* 4... _DAURIN BOYE_ 350 *(Huguma)* 5... _SAUYIN KADDARA_ 350 *(Hafsat Rano)* _Duka biyar 1500_ *___________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH B_* 1... _DAURIN GORO_ 350 *(Hafsat Rano)* 2... _ALKAWARIN ALLAH_ 350 *(Huguma)* 3... _QAUNAR MU_ 350 *(Mamu gee)* 4... _IGIYAR ZATO_ 350 *(Miss xoxo)* 5... _GUDU DA WAIWAYE_ 350 *(Bilyn Abdull)* _Duk biyar 1500_ *_____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH C_* 1... _MIN QALB_ 350 *(Mamu gee)* 2... _SARAN ƁOYE_ 350 *(Bilyn Abdull)* 3... _KIBIYAR AJALI_. 350 *(Miss xoxo)* 4... _ABINDA KE CIKIN ZUCIYA_ 350 *(Hafsat Rano)* 5... _SIRADIN RAYUWAR BILKISU_ 350 *(Huguma)* _Duk biyar 1500_ *____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BACTH D_* 1... _ALKIBLA_ 350 *(Huguma)* 2... _DALAAL_ 350 *(Miss xoxo)* 3... _UBAYD MALEEK_ 350 *(Mamu gee)* 4... _MABUDIN ZUCIYA_ 350 *(Hafsat Rano)* 5... _MAKAUNIYAR KADDARA_ 350 *(Bilyn Abdull)* _Duk biyar 1500_ *____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH E_* 1... _SO DA ZUCIYA_ 350 *(Mss xoxo)* 2... _TAKUN SAAKA_ 350 *(Bilyn Abdull)* 3... _HALIN GIRMA_ 350 *(Hafsat Rano)* 4... _DAB'IZAR ZUCIYA_ 350 *(Huguma)* 5... _DEEN MARSHALL_ 350 *(Mamu gee)* _Duk biyar 1500_ *______________________________* *_ZAFAFA BIYAR BACTH F_* 1... _BAKAR INUWA_ 350 *(Bilyn Abdull)* 2... _RAYUWAR MACE_ 350 *(Hafsat Rano)* 3... _NOOR ALB_ 350 *(Mamu gee)* 4... _MASARAUTA_ 350 *(Mss xoxo)* 5... _KUFAN WUTA_ 350 *(Huguma)* _Duk biyar 1500_ *_____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH G (Da ake kanyi yanzun)_* 1... _FARHATAL QALB_ *(mss xoxo)* 2... _GURBIN IDO_ *(Huguma)* 3... _SANADIN LABARINA_ *(Hafsat Rano)* 4... _INAYAH_ *(Mamu gee)* 5... _BABU SO_ *(Bilyn Abdull)* _Kuɗinsu a yanzu 1k duk biyar_ *YADDA ZAKU BIYA NAKU KUDIN BOOKS DIN:* _ACCOUNT NAME:_ *HAFSAT UMAR KABIR* _BANK NAME:_ *ZENITH BANK* _ACCOUNT NUMBER;_ *_2270637070_* _SAI A TURA SHEDAR BIYA ZUWA GA:_ *_07040727902_* _IDAN KUMA KATIN MTN ZAKU TURA KO VTU SAI A TURA TA:_ *_09134848107_* *_Muna godiya da zaɓin zafafa biyar 😘😘😘🙏🏻_* [11/23, 9:01 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:10_ ××××××.       ××Bayan anyi addu'oin bude taro da addua. An kuma karanto jadawalin da za'ayi acikin taron. Mai girma mai babban taro bayan an bashi dama. Nan ya fara bayani cikin kwarewa da kuma yi bisa tsarin dakkan dakka wato daki daki, "The term “sickler” is often used by medical practitioners to refer to children and adults with a diagnosis of sickle cell disease (SCD) .Noun. sickler (plural sicklers) One who uses a sickle; a sickleman (medicine, informal) A person who has sickle-cell disease.) A hausan ce muna cewa:. Ma’anar cutar sikila, "Cutar sickler tana nufin mutum yana dauke da sinadaran haemoglobin guda biyu marasa kyau (ba lafiyayyu ba) a jikinsa. Ma’ana dai ya gaji gurbatattun sinadaren haemoglobin daga wurin mahaifiya da mahaifi "Yadda ake samun cutar sikila: Ana samun cutar sickler ne daga wurin iyaye (uwa da uba). Uba shi kadai ba zai iya haifar da/’ƴa mai sickler ba, haka ma uwa ita kadai ba za ta iya haifar da/’ƴa mai sickler ba. Dole sai da gudunmawar kowanne daga cikinsu (uwa da uba). Kowane mutum yana da sinadaren haemoglobin a jikinsa nau’i biyu. Zan yi magana a kan haemoglobin A da kuma haemoglobin S kawai saboda su ne suka fi yawa. kowane mutum yana da daya daga cikin wadannan Haemoglobin ɗin: (1) Haemoglobin AA (HbAA) (2) Haemoglobin AS (HbAS) (3) Haemoglobin SS (AbSS) "Wanda HbAA yana da lafiyayyun haemoglobin guda biyu. Mai HbAS yana da lafiyayyen Haemoglobin guda daya da kuma wanda ba lafiyayye ba (ba mai kyan ba) guda daya, Mai HbSS yana da haemoglobin guda biyu marasa kyau. Mai HbAA lafiya kalau yake. Ma’ana ba shi da ciwon sickler. Mai HbAS shima lafiya kalau yake, ba shi da ciwon sickler, amma zai iya haifar da/’ƴa mai sickler idan ya auri mai HbAS. Don haka, HbAS shi ake kira da ‚carrier‛ "Mai HbSS, shi ne yake da ciwon sickler: lokacin da za a halicci mutum a cikin mahaifiyarsa, uwa tana ba da gudunmawar haemoglobin guda daya, sannan uba ma yana bada gudunmawar haemoglobin guda daya. Idan uba ya bada gudunmawar haemoglobin maras kyau (HbS) sannan uwa ma ta bada gudunmawar haemoglobin maras kyau (HbS), to tabbas dan da za’a haifa, zai kasance sickler ne (HbSS). Kuna ganewa ko?" "Eh..." Suka hada baki wajen amsa shi. Ya sake gyara tsayuwar sa kafin ya cigaba da cewa, " Ga dai yadda za ta kasance idan aka yi aure. Iyaye (Uwa da Uba) Yanayin ‘Ya’Ya AA da AA AA a kowane Lokaci AA da AS AA, ko Kuma AS AS da AS AA ko AS ko SS AS da SS AS ko kuma SS SS da SS SS a kowane lokaci AA da SS AS a kowane lokaci Don haka, idan ana so a kauce wa cutar sikila, to kada a yi aure tsakanin. ‘AS’ da ‘AS’, ‘AS’ da ‘SS’, ‘SS’ da ‘SS’. " Kun fahimce ni ko?" "Mun fahimta dakta." "Toh akwai Alamomin cutar sikila: Suna bayyana ne tun yaro yana karami a mafi yawancin lokaci. Alamomin sun hada da: kumburin ƴan yatsu, Ciwon kashi mai tsanani, Dashewar jiki (karancin jini) Kankantar jiki da sauransu "Sai kuma wasu daga cikin illolin ciwon Domin shi ciwon sickler yana haifar da illoli daban–daban, kamar: Yawan rashin lafiya akai–akai kamar ciwon kashi, ƙirji, ciki da sauransu Shanyewar barin jiki (stroke) Ciwon koda Rashin zuwa makaranta ko kuma yawan tangardar karatu Yawan karancin jini Shaye–shaye Saurin mutuwa (mutuwa lokacin kuruciya da sauransu). Ba wai ana nufin su mutu kafin lokacin su ba. A'ah ba haka nake nufi ba. Ina nufin wahalar da suke sha su kuma zo su rasu wasunsu da karancin shekaru. Sannan akwai bangaren "Maganin ciwon sikila: Babban maganin ciwon sickler shi ne kada a yi aure idan akwai yiwuwar a haifi da mai sikila. Kuma ana iya gane haka ta hanyar yin gwajin genotype. Amma idan ciwon ya samu, to hanya daya ce wadda ake iya maganin wannan cuta., Kuna saurara ko?" "Eh... To Marka kinji dai ko?" Cewar najan Isubu. Ta juya kofar kunnen Marka tana gaya mata. "Ina ji ai." "Yauwa ai na gayan ki." "Uhm...." Marka ta juyar da kanta gefe kawai tana harare harare. "Yauwa hanyar ita ce, dashen baargo, A turance muna kiran sa da: (Bone marrow transplant), shi wannan dashen bargo yana tare da irin tasa matsalolin kuma ba kowane lokaci ake yin nasarar warkewa ba. Sannan kuma yana da tsada matuka da gaske... Dan cikin kaso dari bebi kashi daya ne ke yi ba. Kuma acikin kashi dayan. Rabi da kwata ba sa rayuwa. Ragowar ne nasara wani lokacin. Domin shi sauki ko akasin sa ai daga Allah ne.... Ina fatan kuna tare da ni?" "Muna sauraron ka Dakta." "Yauwa to: Ana ba wa masu sickler wasu magunguna domin samun saukin rashin lafiya akai-akai. Shi yasa ake so masu sickler su dinga zuwa wajen likita lokaci zuwa lokaci, koda babu abin da suke ji na rashin lafiya... Domin dik cutar da ake kokarin takatsantsan da ita ana bin ka'idoji da tsare tsare da dokokin da likita ya gindaya to babu shakka wani kaso daga cikin cutar zai ragu. Musanman idan ana hadawa da addu'oi ana kuma fawwalawa Allah lamurra.. Sannan inason sanar da ku wasu daga cikin: Abubuwan da suke tayar da rashin lafiya ga masu ciwon sikila sune': "Zafi mai tsanani Zazzabi (ko na malaria ko kuma wani abu daban, Motsa jiki mai yawa Bacin rai. Da sauransu, Don haka yana da kyau a kaucewa wadannnan abubuwan. Sai daga karshe, Ciwon sickler yana saka rashin lafiya akai–akai, yana hana jin dadin rayuwa, sannan kuma yana sanadiyar mutuwar mutum yana karami. Ana iya kaucewa ciwon idan aka bi shawarwarin likitoci ta hanyar yin gwajin genotype... Na hada ku da girman Allah kada ku aurar da 'yayayen ku haka sakaka ba tare da anyi gwaje gwaje ba. Mu likitoci mumu ka san wahalar da suke sha. "Wadannan mutane masu lalurar sikila ababen tausayawa ne ga duk wanda yake tare da su. Dan Allah a rage yawan yaduwar wannan ciwon ta hanyar yin gwaji. Idan an gwada komai kalau to shikenan sai ayi auren . Idan kuma an samu akasin haka to fasawar auren itace mafi alkhairi. Saboda idan an haifi yaran ma su zasu yita shan wahala. Iyaye yan sannu ne. Sai dai suyi wahala da jikin su day kuma dukiyar su. A zamanin baya kai bai waye ba. Haka iyayen mu sukayi auren su suka hayayyafe mu. Amman Alhamdulillah yanzu kai ya waye. Cutar nata yaduwa. Allah ya temaka zamani ya zo da abubuwan gwaji da zaa debi jinin ka agano kanada cuta kaza ko babu. ? "Abunda ya saka kenan. Kungiyar mu ta ma'aikatan lapia da ke wakiltar reshen karamar hukumar shurah. Muka tsaya tsayin daka wajen ganin munyi da gumin mu da aljihun mu wajen yaki da wannan cuta. Kuma Alhamdulillah mun samu nasarar Allah aciki komai ya tabbata kamar yadda muka tsara. Zamu debi lokaci wajen yiwa dukkanin al'ummar unguwar nan gwaji dan tsare rayuka daga fadawa halakar wannan cuta mai sanmatsi. Muna kuma fatan zaku bamu hadin kai muyi wannan tafiya tare. ?" "In shaa Allahu!" "Toh Masha Allah . Duka Duka anan zamu dakata. Zakuma mubi gida gidah mu dau kidayar yawan su. Ta hakane sauran ma'aikatan mu zasu rarrabu su kuma yi wa kowanne gidah gwaje gwaje da kuma abubuwan da suka dace. Mungode kwarai da ara mana lokutan ku da kuka yiyyi. Munyi farin ciki, Mun kuma ji dadi. Allah kuma ya hadamu a ladan duka. Amin.! Malam a yi mana adduar rufe taro. " Malamin ya hau kan dan tudun ya shigaa janyo addu'oin rufe taro. Aka karasa. Jami'an suka shigaa bin gidah gidah suna daukar sunayen su da kuma adadin yawan su. A ranar aka fara dibar jinin wasu daga ciki. Sati biyu zasuyi su kammala komai. Kuma babu lefi mutanen unguwar shurah sun bada hadin kai. Anyi komai lapia an karashe babu wata tarzoma ko husuma. Illa dai Marka data kwarara rantsuwa ta dire hade da jan aradu kan babu wanda ya isa ya tsikara mata basulla (allura) ya debe mata jini. Bata amince ba baza kuma tayi din ba. Anyi magiyar anyi nacin tace wallahi ba zata yi ba. Haka aka kyaleta kuwa. Don babu wanda ya isa ya saka Marka abu. Bare kuma a hane ta ...... *_ZAFAFA BIYAR COMPLETE DOCUMENTS_* *ZAFAFA BIYAR BACTH A* 1.. _WUTSIYAR RAƘUMI_ 350 *(Bilyn Abdul)* 2.. _KAI MIN HALACCI_ 350 *(Miss xoxo)* 3.. _BURI DAYA_ 350 *(Mamu gee)* 4... _DAURIN BOYE_ 350 *(Huguma)* 5... _SAUYIN KADDARA_ 350 *(Hafsat Rano)* _Duka biyar 1500_ *___________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH B_* 1... _DAURIN GORO_ 350 *(Hafsat Rano)* 2... _ALKAWARIN ALLAH_ 350 *(Huguma)* 3... _QAUNAR MU_ 350 *(Mamu gee)* 4... _IGIYAR ZATO_ 350 *(Miss xoxo)* 5... _GUDU DA WAIWAYE_ 350 *(Bilyn Abdull)* _Duk biyar 1500_ *_____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH C_* 1... _MIN QALB_ 350 *(Mamu gee)* 2... _SARAN ƁOYE_ 350 *(Bilyn Abdull)* 3... _KIBIYAR AJALI_. 350 *(Miss xoxo)* 4... _ABINDA KE CIKIN ZUCIYA_ 350 *(Hafsat Rano)* 5... _SIRADIN RAYUWAR BILKISU_ 350 *(Huguma)* _Duk biyar 1500_ *____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BACTH D_* 1... _ALKIBLA_ 350 *(Huguma)* 2... _DALAAL_ 350 *(Miss xoxo)* 3... _UBAYD MALEEK_ 350 *(Mamu gee)* 4... _MABUDIN ZUCIYA_ 350 *(Hafsat Rano)* 5... _MAKAUNIYAR KADDARA_ 350 *(Bilyn Abdull)* _Duk biyar 1500_ *____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH E_* 1... _SO DA ZUCIYA_ 350 *(Mss xoxo)* 2... _TAKUN SAAKA_ 350 *(Bilyn Abdull)* 3... _HALIN GIRMA_ 350 *(Hafsat Rano)* 4... _DAB'IZAR ZUCIYA_ 350 *(Huguma)* 5... _DEEN MARSHALL_ 350 *(Mamu gee)* _Duk biyar 1500_ *______________________________* *_ZAFAFA BIYAR BACTH F_* 1... _BAKAR INUWA_ 350 *(Bilyn Abdull)* 2... _RAYUWAR MACE_ 350 *(Hafsat Rano)* 3... _NOOR ALB_ 350 *(Mamu gee)* 4... _MASARAUTA_ 350 *(Mss xoxo)* 5... _KUFAN WUTA_ 350 *(Huguma)* _Duk biyar 1500_ *_____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH G (Da ake kanyi yanzun)_* 1... _FARHATAL QALB_ *(mss xoxo)* 2... _GURBIN IDO_ *(Huguma)* 3... _SANADIN LABARINA_ *(Hafsat Rano)* 4... _INAYAH_ *(Mamu gee)* 5... _BABU SO_ *(Bilyn Abdull)* _Kuɗinsu a yanzu 1k duk biyar_ *YADDA ZAKU BIYA NAKU KUDIN BOOKS DIN:* _ACCOUNT NAME:_ *HAFSAT UMAR KABIR* _BANK NAME:_ *ZENITH BANK* _ACCOUNT NUMBER;_ *_2270637070_* _SAI A TURA SHEDAR BIYA ZUWA GA:_ *_07040727902_* _IDAN KUMA KATIN MTN ZAKU TURA KO VTU SAI A TURA TA:_ *_09134848107_* *_Muna godiya da zaɓin zafafa biyar 😘😘😘🙏🏻_* [11/23, 9:01 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:9_     ××××××.            *Da* sallama Umma Hadiza ta shigaa cikin gidan . Bakinta na furta adduar shigaa gidah a hankali. Da Sa'adatu ta fara cin karo a zaure. Tabi ledar hannunta da kallo har tana lankwasar da kanta . "Unguwa zaki? A dawo lapia." "Kiji ki da wata tambayar banza. Dama idan zan fita ina sanar miki ne? Sabon salon kinibibi. To aniyar ki ta bi ki idan ma da wata kullalliyar kika dawo." "Ya SubhanAllah! Haba Sa'adatu " "Atoh ai gaskia ne. " "To Allah ya baki hakuri." "Matsalar ki ce." Umma hadiza bata sake cewa komai ba. Tayi hanyar dakin Marka kai tsaye tana sallama a hankali. Shiru ba amsawa . Ta dan zura kanta kofar dakin Markan. Bata nan sai yar rediyon ta da keyi ita kadai. Nan da nan kuwa Umma Hadiza ta saka hannu ta kashe gudun kar battery din yayi sanyi. Sannan ta fito daga ciki tayi dakin su Kamal. Sai Najib shi kadai yana fiffita da mahuci. Tayi sallama ya amsa yana dan gyara kwanciyar sa. "Sannu da zuwa Umma..." "Kai zan wa sannu Najib. Ina yayan na ku?" "Bai jima da yin wanka ba ya fita. Yace na ce miki ya dan ji dadi jikin sa ya tafi kasuwa " "Masha Allahu! Allah ya kara muku lapia . Amin" "Amin Ummah. Nima daman jiran dawowar ku nake . Ko ke ko Waheedah " "Ai ga ni na dawo. Wani abun ne Najib?" "Ah babu komai wallahi. Nima so nake na fita na dan zauna ko a bakin titi ne." "Alhamdulillah! Jiki ya yi sauki. Allah ubangiji ya kara muku lapia mai dorewa. Allah ya takaita wahala, Aamin Yaa rabbi." "Aamin Aamin Umma. Bari na dan watsa ruwan ni ma." "Toh Najibu. Akwai ruwa ai. Na kwallan yafi dumi." "Tohm Umma." Fuskarta cike da farin cikin jin dadin ganin ciwon nasu ya dan lapa. Gashi har daya ya futa ma daya kuma zai fita yanzu. Bayan dogon zangon da suka dauka suna fama da jinya. Dama haka cutar sickler/ amosanin jini yake. Ya lapa ya tashi. Sai fatan samun lapia ga dukkanin masu fama da ciwon. Allah kuma yasa hakan ya zamto musu samun rahamar Allah , Aamin. (Our warriors !! Allah ya baku lapia mai dorewa. Da dukkanin marasa lapia na gidah dana asibiti.) Aamin. "Ummah ya naga kinata murmushi ne? Allah yasa murmushin alkhairi ne." Cewar Najib daya gama wanka ya zura kayan sa. Umma hadiza ta sake murmusawa kafin tace, "Murmushin farin ciki ne Najib. Babban murmushin da nake yanzu bai wuce na ganin warwarewar jikin ku yayi ba wallahi. Har a raina baka ji dadin da nake ji yana ratsa ni ba." "Allah sarki Ummah.. Allah ya kara mana lapia ya yaye mana dukkanin matsalolin mu. Ya azurta mu muma muyi miki iyakar kokarin mu. Dan har mu koma ga Allah ba zamu iya biyan ki abunda kike mana ba Ummah. Allah ya kara miki lapia da nisan kwana..." "Da imanin Allah." "Ai kuwa dai da imanin Allah. Allahumma Aamin Umma." "Sai abu na biyu. Idan kun dawo baki daya an jima na gaya muku. Amma kafin sannan dubi abun arzikin da ke gabana. Gidan da Najaatu ta sama mun aiki ne suka babba mu. " "Masha Allah. Allah ya saka musu da mafificin alkhairin sa . Gaskia mutanen arziki ne. Yanzu du wannan abubuwan haka ? Masha Allah ." "Wallahi kuwa Najib. Amin Aamin. Sun san abun arziki. Mutanen kirki ne." "Toh umma me zan tayaki da shi kafin na fita?" "Ba abunda zaka tayani dashi Najib. Kayi ficewar ka. Yanzun nan zan hada komai " "Toh shikenan Umma. Sai mun dawo." "Sai kun dawo Najib. Allah yayi albarka ." Nan da nan Umma Hadiza ta shigaa harhada kayan girkin da zatayi. Ta dake kayan kamshinta waje daya saboda qarnin kajin. Ta wanke su tas bayan ta yayyanka su tsoka da yawa. Ta hada wuta ta fara tafashen kazar da kayan kamshi. Dayan murhun kuma ta dora ruwan taliya. Tanata aikinta ita daya agidan du ba kowa. Har Allah yasa ta kammala komai ta soye naman ta zuba komai a muhallin sa tukun sannan ta kai cikin daki bayan ta kakkasafce na kowa a faranti. Taliyar da miyaar ma nanma ta zuzzuba ta ajiye. An kira sallah kenan. Bayan tayo alwala ta tada sallar ta idar. Tana zaune tana addu'oi. Waheedah ta dawo daga makaranta ita da Zainab . Can sai ga shigowar Marka. Ba jimawa tamkar hadin baki sai ga Sa'adatu itama ta dawo. Sai malam NaLado daya dawo a karshe. "Kamshin meye wannan haka?" Cewar malam NaLado hadi da fara dauke murafan kwanuka. Yana sake bude kofofin hancin sa. "Marka kamshin me nake ji haka.?" "Kai wanene ya kashe mun yar radio di ta iyye?" Cewar Marka. Ta fito daga cikin dakinta tana huci tamkar zakanya. Sai da Umma hadiza ta shafa adduar da ta daga hannuwa sama tukun sannan ta mike ta nannade sallayar ta ajiye ta a bakin gefen katifa. "Ni ce marka. Naga tana tayi ita kadai kada batirin yayi sanyi." "Mts! Dama na san sai ke wallahi. Tsugudidi kashin o'o. Yanzu banda nemawa kai magana. Akan wani dalilin zaki kashemun radio bayan sarai kinsan ba kida hurumin kashewar? Tukun nama akan wane dalilin zaki ketare ki shigaa cikin daki na iyye? Nace akan wane dalili. Kuma na rantse da rantsuwar ba fashi sai kin gyaro mun radio ta. Yanzu gashi nan kinsa ta denayi baki daya. Dama joganeta nake ahankali na kunna amma saboda tsabar mugunta shine zaki lalata mun. To wallahi sai kin gyaro mun kinji Allah kuwa." Marka ta karasa fada , Hadi da ajiye rediyo din agaban Umma Hadiza dake tsaye tana sauraron Marka ta karasa abunda zata fada. Doguwar ajiyar zuciyar ta sauke .kafin cikin muryar lallashi da ban girma tace, "Kiyi hakuri Marka. . Wallahi ba da sani nayi miki haka ba. Wai dan kada batirin suyi sanyi tanata yi ita kadai shi yasa na kashe. Abunda yasa na shigaa tsakar dakin ki kuma dana dawo ne zan gayda ke ba kowa agidan sai Sa'adatu da na hadu da ita a zaure zata fita. Abunda ya saka na kashe kenan wallahi. . kiyi hakuri dan Allah, ki gafarce ni." "Kinibibin banza dana wofi." Marka ta shigaa mita a kasan makoshi. "Nace marka kamshin .." "Dan Allah mai sunan Malam ka kyale ni. Kamshi da kakeji haka nima nake jinsa. Haba." "Kiyi hakuri Marka. Kamshi kuma gidan dana samu aikatau ne matar gidan zatayi tafiya shine ta bamu kayan miya da taliya da kaji guda biyu. Shine ina dawowa na fara aikin su ban jima da karasawa ba. Ga sunan na zubawa kowa a mazubi." "Wanne ne nawa?" Cewar Malam NaLado sai wulkita idanu yake yana hangen inda zai gano nasa. "Gashi Malam naka. Marka ga naki kema. Sa'adatu ga naki ke da yaran. Ke ma Waheedah ga na ku nan." Malam NaLado ya karba da sauri ya koma kan turmi ya zauna yana ci. Sai gyada kai yake yana lumshe idanu Hakama marka data karbu nata sai baza hanci take tana shakar kamshin miyar dataji komai ta hadu da dadi. Dama umma hadiza akwai iya girki idan ta samu kayan abinci Inna Sa'adatu ma data karaci hura hancin ta. Daga karshe bajewa tayi tana ci. Sai taunar kashi kake ji. Kunnuwa na motsawa. Kamal ne ya fara dawowa. Sai Najibu daga karshe. Umma hadiza ta basu nasu abincin. Tukun sannan itama ta zuba nata tanaci. Daga ita sai su waheedah dake gefe tana taune kashin cinyar kaza. Alokacin umma Hadiza ke sanar dasu yadda sukayi da Hajia Hameedah. Bata boye musu komai ba. Kwarai matuka sun taya Umman ta su murna. Sai farin ciki ya kara ninkuwa da annushuwa a fuskokin su da zukatan su. Bayan sun gama cin abincin. Umma hadiza ta dakko dubu daya ta bawa Najibu kan ya siyo sabuwar rediyo ya kaiwa marka. Hakan kuwa akayi ya sayo ya kai mata. Mai makon tayi murna sai ta zo tayi wa Umma Hadizan tatas akan saboda taga ta samu aiki ne zata fara daga kai da nuna isa da izza. Dakyar ta karbi rediyon dan sai da aminiyar ta lawuri ta tausashe ta. Dakyar ta karba Ranar kukan farin ciki Umma hadiza tayi. Tana kuma sake yiwa Allah godia akan sabuwar rayuwar da suka tsinci kansu ciki. ××× Haka lokaci yayi ta ja.. Har ranar da za'ai taron wayar da kai akan lalurar sikila)amosanin jini. Da wuri suka shirya. Kusan dukkanin mutanen unguwar shurah mazan su da mata. Manya da yara duk sun hallara. Kasancewar rana ce ta hutu. Dan haka kwansu da kwarkwatar su sun tumbatsa awajen taron. Wanda wani babban likita zai gudanar da shirin..... *_ZAFAFA BIYAR COMPLETE DOCUMENTS_* *ZAFAFA BIYAR BACTH A* 1.. _WUTSIYAR RAƘUMI_ 350 *(Bilyn Abdul)* 2.. _KAI MIN HALACCI_ 350 *(Miss xoxo)* 3.. _BURI DAYA_ 350 *(Mamu gee)* 4... _DAURIN BOYE_ 350 *(Huguma)* 5... _SAUYIN KADDARA_ 350 *(Hafsat Rano)* _Duka biyar 1500_ *___________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH B_* 1... _DAURIN GORO_ 350 *(Hafsat Rano)* 2... _ALKAWARIN ALLAH_ 350 *(Huguma)* 3... _QAUNAR MU_ 350 *(Mamu gee)* 4... _IGIYAR ZATO_ 350 *(Miss xoxo)* 5... _GUDU DA WAIWAYE_ 350 *(Bilyn Abdull)* _Duk biyar 1500_ *_____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH C_* 1... _MIN QALB_ 350 *(Mamu gee)* 2... _SARAN ƁOYE_ 350 *(Bilyn Abdull)* 3... _KIBIYAR AJALI_. 350 *(Miss xoxo)* 4... _ABINDA KE CIKIN ZUCIYA_ 350 *(Hafsat Rano)* 5... _SIRADIN RAYUWAR BILKISU_ 350 *(Huguma)* _Duk biyar 1500_ *____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BACTH D_* 1... _ALKIBLA_ 350 *(Huguma)* 2... _DALAAL_ 350 *(Miss xoxo)* 3... _UBAYD MALEEK_ 350 *(Mamu gee)* 4... _MABUDIN ZUCIYA_ 350 *(Hafsat Rano)* 5... _MAKAUNIYAR KADDARA_ 350 *(Bilyn Abdull)* _Duk biyar 1500_ *____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH E_* 1... _SO DA ZUCIYA_ 350 *(Mss xoxo)* 2... _TAKUN SAAKA_ 350 *(Bilyn Abdull)* 3... _HALIN GIRMA_ 350 *(Hafsat Rano)* 4... _DAB'IZAR ZUCIYA_ 350 *(Huguma)* 5... _DEEN MARSHALL_ 350 *(Mamu gee)* _Duk biyar 1500_ *______________________________* *_ZAFAFA BIYAR BACTH F_* 1... _BAKAR INUWA_ 350 *(Bilyn Abdull)* 2... _RAYUWAR MACE_ 350 *(Hafsat Rano)* 3... _NOOR ALB_ 350 *(Mamu gee)* 4... _MASARAUTA_ 350 *(Mss xoxo)* 5... _KUFAN WUTA_ 350 *(Huguma)* _Duk biyar 1500_ *_____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH G (Da ake kanyi yanzun)_* 1... _FARHATAL QALB_ *(mss xoxo)* 2... _GURBIN IDO_ *(Huguma)* 3... _SANADIN LABARINA_ *(Hafsat Rano)* 4... _INAYAH_ *(Mamu gee)* 5... _BABU SO_ *(Bilyn Abdull)* _Kuɗinsu a yanzu 1k duk biyar_ *YADDA ZAKU BIYA NAKU KUDIN BOOKS DIN:* _ACCOUNT NAME:_ *HAFSAT UMAR KABIR* _BANK NAME:_ *ZENITH BANK* _ACCOUNT NUMBER;_ *_2270637070_* _SAI A TURA SHEDAR BIYA ZUWA GA:_ *_07040727902_* _IDAN KUMA KATIN MTN ZAKU TURA KO VTU SAI A TURA TA:_ *_09134848107_* *_Muna godiya da zaɓin zafafa biyar 😘😘😘🙏🏻_*[11/23, 9:01 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:11_   Tunda Marka ta kyallara idanu ita da Inna Sa'adatu akan kaji da yan kayan abincin da Umma Hadiza ta samo a gidan aikinta. Tsangwama, Kyara da tsantsar kiyayyar da suke wa Hadiza da iyalanta suka nunku cikin zukatan su. Domin Alhamdulillah. Yan sauran canjin da sukayi ragowa awajen Hadizan. Tuni ta auno musu garin kwaki da sukari da kwanon gero. Da kanta takai wa me yar tsala. Zata dinga basu yar tsalan har na tsawon mako 2.    Gashi duk sanda Umma Hadiza zata dafa abinci daga ragowar kayan abincin da gidan Hajia Hameeda taba su. Sai ta dafa ishasshe ta zubawa Marka. Amman duk kyautatawar da takewa Markan bata gani. Sai dai ta cinye ta lashe ta kuma ture kwano tana mitar kadan aka zuba mata. Sam ba godia bare yabawa ga Umma Hadizan. Baya ga haka kiyayya ce zazzafa ta sake shiga tsakanin Marka da Waheedah. Tunda akayi taron gwaji da kuma wayar da kai akan cutar amosanin jini ta sickle cell Marka ke jin zafin Waheedah a ranta. Musanman da gwajin Na'Ateeku ya fito da matsala. Tashi akayi da ruwa tamkar da bakin kwarya. Gari yayi luf luf. Bishiyu se kadawa suke suna bada iska mai dadi. Yayinda ruwan ya yi gyara masha Allah. Wasu gidajen suka cika da ruwa sai aikin kwalfacewa ake. Gidan MalamNalado da sauran gidajen dake baki bakin unguwar ta shurah duk sun cika maqil da ruwa. MalamNalado da kansa ya sharce ruwan dakin Marka da nasa dakin. Yayinda dakin Inna Sa'adatu dana yaranta. Su ukashatu da basher suka tsaya suka kwalfe nasu. Dakin Umma Hadiza kuwa. Waheedah ce ke kwalfewa gwanin ban tausayi. Sai Najib dake tayata kadan kadan domun jikin nasu ya sake motsowa. Kamal na dakin su. Umma Hadiza na gefen sa tana masa sannu. Dawowar su kenan daga asibitin cikin unguwa. Sai numfarfashi yake saki yana dartse hakoran sa hadi da tallabo kafarsa ta hagu yana hawaye . Marka dake wajen dakali a zaune da rediyo a gefen kunnenta tsaki taja mai tsayi tana tabe baki. Kafin cikin kufulewa tace, "Wai menene haka? Sai wani uban numfarfashi ka ke jerawa tamkar jemammen sa. " "Kayi hakuri kayi shiru yayan su." Umma Hadiza ta shiga lallabar sa. "Radadi ne a cikin kasusuwanmu, Misali kafa ko hannu ko baya. Idan a kafa ne ciwon ya tashi sai ka ji kamar ana sara kafar ko ana raba ta biyu Marka, Radadi ne mai wahalar fassarawa." a cewar Najib daya leka kansa wajen Marka "To uban yan shisshigi da kai na ke?" "To assalamu alaikum!! Jamaar gidan nan.. wai wai wai. Lalle kuma ruwa ya muku gyara. " Cewar Najan Isubu data shiga gidan tana kwarara sallama hadi da karewa ruwan dake kwarara a gidan da kallo. Marka na hango Najan ta sauya fuska. Hadi da juyar da kanta gefe tana kara setin rediyonta. Ai kuwa Najan ta zagaya gefen Markan tana daria "Hajjaju makkatu." "Najaatu." "Naam tsohuwa mai ran karfe an buga da ke an bar ki. " "To ya zaayi da ni.? A haka zaa ganni a bar ni." "Wannan zance haka yake. Shakka babu. To kar na cika ki da surutu tare muke da maaikaciyar lapia wadda sukayi gwajin jinin mu." "Ni fa banason tsurfa wallahi. Menene kuma iyye? " "Kai Marka" "Ah to yo ai gaskia ne. Karairakin su ne na banza da wofi." "Dan Allah marka kiyi hakuri kar ta jiyo." "Gafara can ni. Babu wanda ya isa yayi mum abunda Allah bemun ba." "Hakane. To dai zan shigo da ita yanzu." Da sauri Najan ta fita. Nan da nan kuwa sai gashi sun shiga da matar tana biye da ita a baya. Matar suka sbiga gaisawa da Marka da ke yauki kai kace Kashi tagani. "Fito Hadiza ku koma can. Na tattare nan. Sannu Kamal. Allah ubangiji ya baku lapia." Umma Hadiza ta share hawayenta. Hannunta daya ta kamo na Kamal suka koma can dakin da shi su Waheedah sun gama kwarfe ruwan cikin sa. Nan da nan Najan Isubu ta daure mayafinta a kugu ta shiga kwalfe ruwan tana tsane ko'ina. Sai data gama tukun sannan ta leka ta kirawo Inna Sa'adatu dake kwance akan gadonta tana hambadar ridi. "Menene ne ake nema na?" Cewar Inna Sa'adatu dake yauki. "Abunda nagani kenan, Bayan ke da yaran ki lafiyayyu ne, kinga dakta canne dakin uwar marasa lapian ato." Marka ta ce da maaikaciyar lapiar hade da miqa hannu ta nuna setin dakin Umma Hadiza. Maaikaciyar lapiar ta girgiza kai kawaii. Kafin ta shiga cewa, "Wato shi wannan ciwo fa Hajia abune daya kamata ace kun bada gudunmuwar lokacin ku da karfin ku kai dama aljihun ku akan wadancan yara masu fama da cutar amosanin jini." "A saboda me zamu bayar iyye? Bayan shi kansa me sunan malam asirce shi iyayenta sukayi ya aureta. Nan ya tasamun seda na sayar da gonar mahaifin su aka masa auren. Tunda ya aurota kuma gashi nan dansu na farko shanyayye. Ta biyu gatanan kalau akansa amman itama wai seda gilashi take gani. Sai na karshen shima gashi nan a shanye. Baki daya duk abunda mai sunan malam ya mallaka ya kare akan su. Hmm! Wannan yariinya Hadiza wallahi aurota kaddara ne" "Kash iya kidena cewa haka .. Wato ita wannan cuta, Lokaci mai gajeren zango a dan baya kadan, idan aka yi aure, aka samu juna biyu, aka haihu, bayan kwanaki ko watanni kadan sai kaga yaron ko yarinyar da aka haifa sun mutu, haka ma’auratan zasuyi ta fama da mutuwar ‘ya’yansu, sunata neman magani, je-can, je-can domin samun mafita. Kasuwar bokaye da yan bori sai ta bude, yar-mai-ganye kuwa takan samu wurin baje hajarta a irin wadannan wurare, a karshe abinda za’ace shine, ai matar mayyace, ma’ana ita ce take cinye ‘ya’yanta ta hanyar lashe musu kurwa! "Sai dai fa, abun ba haka yake ba, “matar ba mayya bace” ba kuma ta “lashe kurwar ‘ya’yanta” Tun farko ba’a tantance kwayar halittar bane, akwai jinsin mutanen da sam bazasu haihu su bayar da da mai nisan kwana ba.Jini wanda ake gani a zahiri idan mutum ya ji ciwo ko kuma ya yanke jikinsa yana dauke da abubuwa iri daban–daban, kamar su kwayoyin halittar jini masu dauke da ruwa (plasma), jar kwayar halitta (Red Blood Cells, RBC), kwayoyin halittar jini masu kula da garkuwar jiki (White Blood Cells, WBCs), kurgun ruwa (Platelets) da sauransu. Iya "Cutar sikla ko amosanin jini tana faruwa ne idan aka samu matsala a jajayen kwayoyin halittar jini (red blood cells). RBC yana dauke da sinadarin ‘Haemoglobin (Hb) a cikinsa. Haemoglobin (Hb) kala-kala ne; akwai Haemoglobin A (HbA), Haemoglobin B(HbB), Haemoglobin C (HbC), da sauransu. HbA shi ne lafiyayyen haemoglobin. Sauran Hb ɗin ba lafiyayyu bane. "Cutar sikila tana daya daga cikin cututtukan da ake iya kauce musu kafin samuwarta. Idan kuma cutar ta samu, to tana da wahalar magani.Idan aka ce mutum na dauke da cutar sikila ana nufin mutum yana dauke da sinadaran haemoglobin guda biyu marasa kyau (ba lafiyayyu ba) a jikinsa. Ma’ana dai ya gaji gurbatattun sinadaren haemoglobin daga wurin mahaifiya da mahaifi.A yanzu haka, cutar sikila na daya daga cikin cututtukan da za a iya cewa na neman zama ruwan dare, saboda yadda ake yawan samun yin aure tsakanin masu rukunin jinin AS da AS ko SS da AS....Iya Ina fatan kina ganewa?". *_ZAFAFA BIYAR COMPLETE DOCUMENTS_* *ZAFAFA BIYAR BACTH A* 1.. _WUTSIYAR RAƘUMI_ 350 *(Bilyn Abdul)* 2.. _KAI MIN HALACCI_ 350 *(Miss xoxo)* 3.. _BURI DAYA_ 350 *(Mamu gee)* 4... _DAURIN BOYE_ 350 *(Huguma)* 5... _SAUYIN KADDARA_ 350 *(Hafsat Rano)* _Duka biyar 1500_ *___________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH B_* 1... _DAURIN GORO_ 350 *(Hafsat Rano)* 2... _ALKAWARIN ALLAH_ 350 *(Huguma)* 3... _QAUNAR MU_ 350 *(Mamu gee)* 4... _IGIYAR ZATO_ 350 *(Miss xoxo)* 5... _GUDU DA WAIWAYE_ 350 *(Bilyn Abdull)* _Duk biyar 1500_ *_____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH C_* 1... _MIN QALB_ 350 *(Mamu gee)* 2... _SARAN ƁOYE_ 350 *(Bilyn Abdull)* 3... _KIBIYAR AJALI_. 350 *(Miss xoxo)* 4... _ABINDA KE CIKIN ZUCIYA_ 350 *(Hafsat Rano)* 5... _SIRADIN RAYUWAR BILKISU_ 350 *(Huguma)* _Duk biyar 1500_ *____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BACTH D_* 1... _ALKIBLA_ 350 *(Huguma)* 2... _DALAAL_ 350 *(Miss xoxo)* 3... _UBAYD MALEEK_ 350 *(Mamu gee)* 4... _MABUDIN ZUCIYA_ 350 *(Hafsat Rano)* 5... _MAKAUNIYAR KADDARA_ 350 *(Bilyn Abdull)* _Duk biyar 1500_ *____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH E_* 1... _SO DA ZUCIYA_ 350 *(Mss xoxo)* 2... _TAKUN SAAKA_ 350 *(Bilyn Abdull)* 3... _HALIN GIRMA_ 350 *(Hafsat Rano)* 4... _DAB'IZAR ZUCIYA_ 350 *(Huguma)* 5... _DEEN MARSHALL_ 350 *(Mamu gee)* _Duk biyar 1500_ *______________________________* *_ZAFAFA BIYAR BACTH F_* 1... _BAKAR INUWA_ 350 *(Bilyn Abdull)* 2... _RAYUWAR MACE_ 350 *(Hafsat Rano)* 3... _NOOR ALB_ 350 *(Mamu gee)* 4... _MASARAUTA_ 350 *(Mss xoxo)* 5... _KUFAN WUTA_ 350 *(Huguma)* _Duk biyar 1500_ *_____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH G (Da ake kanyi yanzun)_* 1... _FARHATAL QALB_ *(mss xoxo)* 2... _GURBIN IDO_ *(Huguma)* 3... _SANADIN LABARINA_ *(Hafsat Rano)* 4... _INAYAH_ *(Mamu gee)* 5... _BABU SO_ *(Bilyn Abdull)* _Kuɗinsu a yanzu 1k duk biyar_ *YADDA ZAKU BIYA NAKU KUDIN BOOKS DIN:* _ACCOUNT NAME:_ *HAFSAT UMAR KABIR* _BANK NAME:_ *ZENITH BANK* _ACCOUNT NUMBER;_ *_2270637070_* _SAI A TURA SHEDAR BIYA ZUWA GA:_ *_07040727902_* _IDAN KUMA KATIN MTN ZAKU TURA KO VTU SAI A TURA TA:_ *_09134848107_* *_Muna godiya da zaɓin zafafa biyar 😘😘😘🙏🏻_* [11/23, 9:01 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:12_     ×××××× Marka ta yatsina fuska tana tabe baki hade da karkace kai ta juyar da shi baya. Maaikaciyar lapiar ta girgiza kai kawai, Kafin ta cigaba da cewa, "Cutar sikla mugun ciwo ne. Larura ce da ke raunata mai fama da ita har ma da iyalan mai fama da ita, da al’umma baki daya. Dubi yadda jikokin ki ke fama.. Wannan cuta musanman, Aka ware ranar 19 ga watan yunin kowacce shekara a matsayin ranar yaki da cutar amosanin jini wato sikila a duniya. Rana ce da majalisar dinkin duniya ta ware domin fadakar da al’umma kan wannan cutar a matakin kasa da kuma na kasa da kasa. Yau kenan.... "Najeriya ta fi yawan masu cutar a duniya. Bincike ya nuna cewa duk shekara ana haifar jarirai 300,000 a duniya kuma rabi daga wannan yawan a Najeriya ake haifar su. Daga cikin 150,000 na Najeriya din nan 100,000 ne ke mutuwa duk shekara Iya..Alkaluma sun nuna cewa ma fi yawan masu cutar suna arewacin kasar ne. "Masana kiwon lafiya sun yi amanna cewar rashin yin gwajin jini kafin aure yana taka rawa sosai wajen haifar yara masu dauke da cutar sikila a kasar nan. Masu fama da cutar sikila suna fara shan wasu magunguna tun daga lokacin da aka gano suna dauke da cutar har zuwa karshen rayuwarsu..." "Ke dakta kina nufin ki ce me sunan Malam ne me dauke da cutar? Ke ki kiyaye ni." "Haba Iya .. Ni ba haka nake nufi ba. Ai daga Dan na ki har ya zuwa matar tasa basa dauke da cutar." "To ai gashi nan yanzu kin fada da bakin ki... Nide nasan wannan ciwo ba daga tsatso na ba ne." Maaikaciyar lapiar ta dafe goshinta da tafun hannun ta. Dan ba kadan ba Marka ta hada mata zafi. Sam ta kasa gane komai. Gata da tsatstsauran taurin kai. "Ina mahaifiyar yaran?" "Tana daka mana." Nan da nan Umma Hadiza da ke tana sauraron komai ta fita zuwa tsakar gidan ta tsakure daga gefe ta tsugunna. "Ungo wadannan magungunan... Majalisar dinkin duniya ce suka tattalafawa gidauniyoyi na kasashe da dama kan masu fama da lalurar sikila." Umma Hadiza ta saka hannu biyu ta karba tana mata godia. Wata leda ce fara mai dauke da rubutun : Health is wealth. Long live warriors. #Spread the awareness. Magunguna ne kala kala aciki masu matukar tsada da kyawu. "Allah ya saka muku da alkhairi ya biya bukatu Amin. " "Aamin.... Yauwa, Daga cikin magungunan akwai maganin karin jini, wanda ya ke kara musu jini, saboda kwayoyin halittar jininsu na yawan mutuwa da wuri. Akwai kuma maganin da ke kare su daga kamuwa da cutar maleriya don tana wahalar dasu sosai idan suka kamu. Sai maganin mai kare su daga cututtuka masu alaka da numfashi. Sai wanda ya ke taimaka wa kwayoyin halittar jinin siffarsu ta zama mai kyau, ya ke kuma taimaka musu wajen rage tashin ciwon. Amma yawanci ana shan shi ne ga wanda ciwon ke masa tsanani. Kamar dai yaran nan na ki. Sannan muna kara ja muku hankali akan ruwa, Yawan shan ruwa abu ne mai matukar muhimmanci ga masu cutar sikila saboda rashin ruwa yana tayar musu da ciwon kwankwaso da na gabobi, Sannan shan ruwan na sa jini ya dinga gudu yadda ya kamata kuma kwayoyin halittar jini su dinga wucewa cikin jijiyoyi, wanda haka ke hana ciwon yawan tashi. "Tsananin zafin ciwon kwankwaso da masu cutar kan yi fama da shi lokaci zuwa lokaci yana matukar ta’azzara musu. Ƙwararru a harkar lafiya sun ce zafinsa ya fi na nakuda.... " "Haka yake likita.. Ai aikin ku ne. Kunsan kan sa. Zance na gaskia suna fama wallahi. Allah yasa kaffarane " "Aamin. Eh , Ai kinga su da ke cikin yanayin sunfi kowa sanin yadda suke ji. Suna jin ciwon kashi kamar ana kwankwatsa shi, jini ba ya isa wasu wuraren don haka idan suka taru a waje daya sai su saka ciwo. Wannan ciwo bai bar masu shi ta bagaren shafar lafiyar jima’insu ba. Ciwo ne da ke hana su rawar gaban hantsi sosai a wasu lokutan ta wannan fanni. Kinga, Ga maza dai yawanci, kwayoyin jini masu kamar lauje ne ke makalewa a gabansu sai jinin ya ki fita ya taru a wajen, sai al’aurarsu ta mike ta ki sauka.A wasu lokutan har sai an yi ‘yar karamar tiyata, wasu lokutan kuma da an sanya kankara sai ta taimaka wajen kwantar da gaban. "Abunda yasa na ke sanar miki, Saboda jan kunnen da akace muyi don kara wayar da kai, sananin zafin da ciwon ke zuwa da shi kan sa masu yin sa su dinga gurzar kuka tare da gunji da gurnani. Ai kin sani, irin wannan yanayi ba babba ba yaro za a ga sun fita hayyancinsu. Domin da nake tsaye a waje ma ina jiyo kukan sa, Daga cikin wasu abubuwan mamaki dangane da wannan ciwo shi ne yadda a wasu lokutan sai kashin wata gaba ta jikin masu ciwon ya karye bal. Ba komai ke jawo hakan ba sai tsabar zafin ciwon da ke taso musu.....Kina sauraro ko?" "Eh ,..Ina sauraro likita " "Yauwa naga akwai yammata agidan ko?" "Eh akwai biyu..." "Masha Allah.... Nasan da yardar Allah aure na nan tafe. Abunda nake son sa ni shine, Gwajin cutar HIV/AID, STD da Hepatitis B da C, A kan so kafin a yi aure ayi gwaji na wadannan cututtuka da suke yaduwa ta hanyar jima'i. Wadannan cututtuka ne da za a iya daukar su ko namijin ya dauka ko matar ta dauka daga namijin idan dai akwai mai shi a cikinsu , Don haka idan daya a cikinsu yana da shi sai a ba su magani su warke kafin auren, wadanda kuma ba a warkarwa sai a ba da shawara ka da su yi aure don gudun cutar da daya daga ciki. Ina fatan kuna fahimta...?" "Ke dakta ni tsegumi ne banaso. Zance dai Najan Isubu ce da Hadiza zasu gayan ki akan Na'Ateeku. Bawan Allahn nan hidima da yake min. Rannan wallahi taliya ta kakkaryawa da tumatirin gwangwani ya aikon. Yarinyar nan wahidin batada mashinshi . Sa....." "Wallahi Iya bansan komai ba, Bangane kan maganar da kike ba ma. Kawaii dai yanzu zamanin yazo da wasu lalurori da dama wanda kafin auren ya kamata ace an gudanar da su. Kamar su: Gwajin rukunin jini: Gwajin rukunin jini ga masu shirin aure yana da fa'ida, saboda a wani lokaci idan aka samu bambanci na nau'in jini tsakanin uwar da kuma jariri ko jaririya, ana iya samun matsala wani lokaci yara su zo da ciwo. Da su, "Gwajin cutar HIV/AIDS: Shi ma wannan gwaji ne mai matukar muhimmanci da ya kamata a yi kafin aure, don hana yada cutar mai karya garkuwar jiki ga wanda ba shi da ita. dan har aka samu cikin masu shirin yin auren daya na dauke da ita, to ya kamata su ga likita don samun shawarwarin likitoci kan mataki na gaba da ya kamata su bi don gudun yaduwar cutar. Musanman sikila data zama ruwan dare, "Kusan kaso biyu ko uku na mutanen Nijeriya suna da ciwon sikila, yana yaduwa ne ta hanyar auratayya tsakanin mace da namiji da suke da nau'in na ciwon da a ke kira career. To su kuma career din nan suna nan a cikin jama'ad. Kowane mutum daya cikin hudu a najeriya yana dauke da nau'in ciwon, wato kaso 25 kenan a yan Najeriya career ne. Don haka kafin a yi aure idan aka gwada aka tabbatar cewa shi namijin career ne matar career ce, wannan sai a ce bai kamata su yi aure ba, kun ga an rage wa al'umma da gwamnati da kowa dawainiyar rashin lafiyar yara masu sikila. Zan sake nanata: Gwajin rukunin jini; Gwajin rukunin jini ga masu shirin aure yana da fa'ida, saboda a wani lokaci idan aka samu bambanci na nau'in jini tsakanin uwar da kuma jariri ko jaririya, ana iya samun matsala wani lokaci yara su zo da ciwon nan da ake kira jondis, wato matsananciyar cutar shawara, wanda idan an haihu za a ga idon yaron ya yi kamar rawaya, sannan kuma jikinsa ma ya sauya launi ya zama rawaya saboda jikinsa yana farfashewa. Wannan yana faruwa ne a dalilin bambanci a tsakanin rukunin jinin mahaifiya da kuma na yaron. Wani lokaci akwai wani rukuni na jini da ake kira RH, idan uwar tana da RH da ya zama korau (negative) shi kuma yaron na shi ya fito tabbacecce (positive). Wani lokaci kuma ana samun matsalar haihuwar jarirai da jondis idan ya kasance uwar tana da rukunnin jini O kuma jaririn ya zamanto yana da rukunin jini A ko B ko AB. ... "To dika dika daga karshe dai tamkar yadda muka fada a baya. Nan gidan bakuda history na sickle cells sai dai mahaifi da mahaifiya wato Hadiza ta kasance AS, hakama shi mai gidan nan shima AS ne ta haka suka samu yara biyu SS sai guda daya AS. Na farko SS ta biyu AS career na uku SS . Sai bangaren abokiyar zamanta ita AA ce agwajin da mukayi. Don haka yaranta akwai AA da kuma AS amma babu SS aciki ... Wannan shine kawowar karshen bayani na. Ubangiji Allah ya ba wa marasa lapia lapia. Masu lapiar kuma Allah ya kara mana mai albarka , Aamin..." "Uhm. Kyaji da shi " Marka ta miqe tana Kade zaninta tayi dakinta da sauri ... *_ZAFAFA BIYAR COMPLETE DOCUMENTS_* *ZAFAFA BIYAR BACTH A* 1.. _WUTSIYAR RAƘUMI_ 350 *(Bilyn Abdul)* 2.. _KAI MIN HALACCI_ 350 *(Miss xoxo)* 3.. _BURI DAYA_ 350 *(Mamu gee)* 4... _DAURIN BOYE_ 350 *(Huguma)* 5... _SAUYIN KADDARA_ 350 *(Hafsat Rano)* _Duka biyar 1500_ *___________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH B_* 1... _DAURIN GORO_ 350 *(Hafsat Rano)* 2... _ALKAWARIN ALLAH_ 350 *(Huguma)* 3... _QAUNAR MU_ 350 *(Mamu gee)* 4... _IGIYAR ZATO_ 350 *(Miss xoxo)* 5... _GUDU DA WAIWAYE_ 350 *(Bilyn Abdull)* _Duk biyar 1500_ *_____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH C_* 1... _MIN QALB_ 350 *(Mamu gee)* 2... _SARAN ƁOYE_ 350 *(Bilyn Abdull)* 3... _KIBIYAR AJALI_. 350 *(Miss xoxo)* 4... _ABINDA KE CIKIN ZUCIYA_ 350 *(Hafsat Rano)* 5... _SIRADIN RAYUWAR BILKISU_ 350 *(Huguma)* _Duk biyar 1500_ *____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BACTH D_* 1... _ALKIBLA_ 350 *(Huguma)* 2... _DALAAL_ 350 *(Miss xoxo)* 3... _UBAYD MALEEK_ 350 *(Mamu gee)* 4... _MABUDIN ZUCIYA_ 350 *(Hafsat Rano)* 5... _MAKAUNIYAR KADDARA_ 350 *(Bilyn Abdull)* _Duk biyar 1500_ *____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH E_* 1... _SO DA ZUCIYA_ 350 *(Mss xoxo)* 2... _TAKUN SAAKA_ 350 *(Bilyn Abdull)* 3... _HALIN GIRMA_ 350 *(Hafsat Rano)* 4... _DAB'IZAR ZUCIYA_ 350 *(Huguma)* 5... _DEEN MARSHALL_ 350 *(Mamu gee)* _Duk biyar 1500_ *______________________________* *_ZAFAFA BIYAR BACTH F_* 1... _BAKAR INUWA_ 350 *(Bilyn Abdull)* 2... _RAYUWAR MACE_ 350 *(Hafsat Rano)* 3... _NOOR ALB_ 350 *(Mamu gee)* 4... _MASARAUTA_ 350 *(Mss xoxo)* 5... _KUFAN WUTA_ 350 *(Huguma)* _Duk biyar 1500_ *_____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH G (Da ake kanyi yanzun)_* 1... _FARHATAL QALB_ *(mss xoxo)* 2... _GURBIN IDO_ *(Huguma)* 3... _SANADIN LABARINA_ *(Hafsat Rano)* 4... _INAYAH_ *(Mamu gee)* 5... _BABU SO_ *(Bilyn Abdull)* _Kuɗinsu a yanzu 1k duk biyar_ *YADDA ZAKU BIYA NAKU KUDIN BOOKS DIN:* _ACCOUNT NAME:_ *HAFSAT UMAR KABIR* _BANK NAME:_ *ZENITH BANK* _ACCOUNT NUMBER;_ *_2270637070_* _SAI A TURA SHEDAR BIYA ZUWA GA:_ *_07040727902_* _IDAN KUMA KATIN MTN ZAKU TURA KO VTU SAI A TURA TA:_ *_09134848107_* *_Muna godiya da zaɓin zafafa biyar 😘😘😘🙏🏻_* [11/23, 9:01 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:13_     "Hadiza.. Ki kula da yaran nan naki, Domin cutar sikla mugun ciwo ne. Larura ce da ke raunata mai fama da ita har ma da iyalan mai fama da ita, da al’umma baki daya...Bazan manta ba, Farfesa Aisha Indo Mamman ta ce har yanzu mutane na da karancin sanin girman cutar sikila. Ta ce mutane sun dogara da camfi da danganta cutar kan aljannu ko maita.Sai dai ta ce ba a warkewa daga wannan cutar ta sikila har abada, illa dai a samu sauki ko kuma a gujewa kamuwa da ita ta hanyar yin gwajin kwayoyin halitta kafin ayi aure...." "Likita akance wai ana warkewa?" "Gaskia abune me kamar wuya. Duk kuwa da Allah shine mai warkarwa, Amma dai, Wadanda suka ce sun warke sau da yawa sun dauki wani mataki ne na dashe bargo, a bisa fahimtar kimiyya, A medical terms muna cewa da shi bone marrow, Akan dauki bargon dan uwa ko iyaye ko wani makusancin mai fama da cutar sai a dasa masa, kuma daga nan idan aka yi nasara an rabu da cutar kenan. Sai dai bayan dashen, mai fama da cutar ne kawai zai samu kariya daga amosanin jinin amma za su iya haifar 'ya'ya masu dauke da wannan cuta ta sikila... Kuma yana da matukar tsada aikin sa don a kasashen waje aka samo usulin sa. Sannan ba kowane yake dace ba idan anyi. Abu ne mai wuyar sha'ani..." "Gaskia Kam. " Nan dai maaikaciyar lapiar ta shiga sake budawa Umma Hadiza bayanan komai kafin daga bisani tayi musu sallama ta tafi. Bisa jagorancin Najan Isubu datayi mata rakiya. === === Haka rayuwa ta cigaba da ja. Kwanakin nata shudewa. The Adams family basu waiwayo kano ba sai bayan sati biyu da tafiyar su. Indo ce ta kira Najan Isubu a waya kan Umma Hadiza ta dawo bakin aikinta washegari. Hakan kuwa akayi. A daren Najan Isubu taje gidan nasu Umma Hadiza ta sheda mata. ××WASHE--GARI×× Tun asubar fari Umma Hadiza bata runtsa ba. Ta shiga kintsa ko'ina. Ta shiga dakin su Kamal da suma sun farka. Ta dan tattare wasu abubuwan. Yayinda Waheedah ke jido ruwa a tuqa tuqa tana zubawa a cikin jarkokin su. Tana gamawa tayo wanka hade da alwala. Bayan tayi sallah ta zauna akan sallaya tana jiran Umman su . Can sai ga Umman ta su ta lekar da kanta cikin dakin da Waheedah ke a zaune. "Waheedah je ki karbo yanzu " "Tohm Umma." Ta miqe hade da gyara zaman hijabin jikinta. Ta zura takalmanta ta tafita zuwa gidan yar tsala . Da ke Allah ya sanyawa mai yar tsalan albarka acikin kasuwancinta. Da wuri take fara tuya. Ita acikin gida daga soro yayinda dan ta namiji ke suyar fanke da wainar kuli awaje. Mutane uku ne ke agaban Waheedah. Duk dako sammakon da take yi takan samu mutum biyu zuwa uku sun ruga ta a koda yaushe. Don haka ta shiga soron ta tsugunna daga gefe, "Ina kwana Jummai?" "Mun kwan kalau Waheedah? Ya gyatumar taki da su Marka?" "Duk suna kalau..." "Inata cewa zan shigo dubiyar su Kamal ban zo ba. Yaya jikin na su?" "Da sauki Alhamdulillah." "To masha Allahu. Allah yakara sauki." "Aamin Yaa rabbi." Jummai ta cigaba da suyar yar tsala ta gama sallamar sauran tukun sannan ta fara suyar ta su Waheedah. "Kuna lissafawa ko?" Waheedah da kanta ke a kàsa tana shata kasa da tsinke ta girgiza kai kafin tace, "A'ah... Amman de Umma shekaran jia tace ta kusan karewa." "Yauwa... Kina ji ko. Daga yau ya zamana sauran karba 2. Kingane ko?" "Eh.. Nan da kwana biyu kenan ko?" "Yauwa. Nan da jibi insha Allah da kun karba ta kare." "Tohm. Zan gayawa Umman insha Allah." "Yauwa.. " Nan da nan Jummai ta gama suyar yar tsalan su Waheedah. Ta zuba mata a bakaken ledoji guda 5. Kamar ko da yaushe, Ta mika mata. Ita kuma ta saka hannu biyu ta karba ta mata sallama ta fita zuwa gidan su "Yauwa Umma gashi " Ta ajiye ledojin agaban Umma Hadiza "Kin karbo. Sannu Allah yayi albarka " "Aamin Umma." "Gashi kai wa Marka ta ta." Da sauri Waheedah ta karbi ledar ta fice zuwa dakin Marka. Bakinta dauke da sallama "Waye ne?" "Ni ce Marka .. Ga yar tsalan ta ki " "Ajiye can." "Ina kwana?" "Lapia." Daga haka Waheedah ta tashi daga tsugunnawar da tayi ta koma dakin su jikinta a sanyaye. "Maza kici ta ki kar tayi sanyi." "Tohm." Taja ledar gabanta. Da kofin ruwan bunun da Umma ta zuba mata. Ta shiga karya yar tsalan tana dangalar kuli kuli tana dannawa a bakin ta. Hade da korawa da ruwan shayi. Tana karasawa ta yi hamdala. Hadi da ficewa wajen jarka ta kuskuro bakinta. Ta koma daki ta sauya kaya zuwa uniform. Dan gilashinta ta janyo ta shiga goge shi kafin ta sakala shi a idanunta. Tana mai kallon kanta a mudubin hodar ta. Cikin haka Umma Hadiza ta shiga dakin itama tanata sauri. "Yanzu zaki tafi ne ke ma Umma?" "Eh Waheedah. Kinga sun kira waya tun jia sun fada. Najaatu nata nanatamun dan Allah kar na makara." "Hakane. Allah yasa ki fara a saa." "Amin Amin Yaa rabbi " "Umma na ta fi." "Tsaya ni mu tafi tare. Yayan ku har ya koma bacci ma. Maganin da likitar nan ta bayar yanada kyau wallahi. Sunce sun fara jin dadin su " "Alhamdulillah. Allah ya kara musu lapia Amin." "Amin..." Waheedah ta fita zuwa tsakar gidah. Dai dai lokacin da Inna Sa'adatu ta fito daga cikin dakin ta. "Ina kwana Inna? " "Da ban kwana ba kya ganni haka?" "A'ah..." Cewar Waheedah. Tana lankwasa yatsunta. Kafin ta sake cewa, "Zainab zo mu tafi." "Tatafi. Zata tsaya jiran ki ne kina makarar da ita kullum?" Girgiza kai Waheedah kawai tayi. Ta koma kofar dakin su ta tsaya. Umma Hadiza na sauraron komai. Hijabin ta ta zura. Hade da ficewa daga cikin dakin. "Muje...." Waheedah tayi gaba. Yayin da Umma Hadizan ta nufi dakin Marka "Marka zan tafi wajen aiki. Sai na dawo " Cikan ki Marka bata ce mata ba. Umma Hadiza ta gaji da tsaiwa ta miqe daga tsugunnawar da tayi. "Muje Waheedah. "Ta fada tana kakaro murmushi. Don kada Waheedah ta fuskanci tana cikin damuwa. "Umma kiyi hakuri." "Da akayi me Waheedah?" "Abunda su Marka su k..." "Ya isa karki karasa. Muyi sauri karki makara. " Tafiya suka shiga yi da kafafun su. Daga cikin unguwar su ta shurah har ya zuwa cikin titin unguwar gra ta shurah. Wanda yake a matsayin short cut na saurin zuwa makarantar su Waheedah ××NEW GRA SHURAH×× Ba abunda ke tashi sai karar tsuntsaye da kanaru. Shiru unguwar mai dauke da jibga jibgan gidaje na kosassun masu kudi da suka tada kai da arziki. "Allah ka azurta mu Umma. Dan Allah kalli wani gidah. ..."Waheedah ta karasa fada hadi da saka yatsa ta nuna wani jijjigaggen gidah mai matukar kyawu da tsaruwa "Masha Allah! Ki dinga hadawa da Allah ka azurta mu da wadatar zuciya kinji ko?" "Tohm Umma." "Yauwa.. Allah kuma ya bamu ta hanyar halal ba haram ba." "Aamin Yaa rabbi " Gaba daya sun shagala da kalle kalle. Musanman Waheedah da ke sake da hanci da baki tafiya kawai take "Ba zaki dago kafa ba sai kin makara ko?" "Ga ni nan." Ta shiga sassarfa don cinma Umman da tayi gaba abunta . Sanye yake cikin kaya tamkar na bacci. Wando daya wuce gwiwa. Da kuma wata riga mai dogon hannu. Sai takalma irin na gudu dinnan. Yayinda kunnuwan sa ke sakale cikin earphones. Gefen dantsen hannun sa kuma wani madauri ne da robar ruwa aciki. Ya hada gumi sharkaf . Yanata gudu da alama atasaye yake. Motsa jiki/exercise. Bayan sa kuma wani matashi ne shima yake biye da shi. Sanye cikin irin kayan sa. Amman nasa wandon har kasa yake . Tsabar kwarewa a gudun da suke. Har Wani juyawa suke suna hira da juna. Acikin juye juyen da yake ne yana magana dana bayan sa. Garaf yaci karo da Waheedah wadda ke dagawa Umma Hadiza hannu zata shiga gidan aikinta . Yar jarkar ruwan data dura ruwa aciki ta fadi a kàsa. Hakama gilashin ta daya ballo daga idanunta ya fadi kasa A tare suka kai hannu. Zata dau gilashin shima zai dakko mata. Hannuwan su suka hadu dana juna. Karaf suka daga kayuwa a a tare. Manyan idanun sa suka sauka akan nata. Gashin girar sa da ya kusa hadewa kawai ta ke Iya hangowa. Da jajayen labbansa. Sai lumshe idanu take ta kasa ganin ko wanene saboda matsalar idanun ta "Waheedah!!" Umma Hadiza ta kira sunanta da sauri. Ta karasa tana janyo ta jikinta hade da goge gilashin ta mayar mata fuska "Yi hakuri bawan Allah ... Bata gani sosai. Musanman kusa haka " Kasa magana yayi. Yayinda zuciyar sa ke tsananta bugawa. Bai iya cewa komai ba ya shige cikin gidah da sauri. Dayan saurayin da ke bayan sa ne ya tsaya ya basu hakuri kafin shima ya shige cikin gidan . Waheedah ta daga idanu ta sauke akan tankamemen signboard din dake jklin gidan da suka shiga wanda ke a matsayin inda Umma Hadiza zata fara aiki wato:. The Adams family.....!!! *_ZAFAFA BIYAR COMPLETE DOCUMENTS_* *ZAFAFA BIYAR BACTH A* 1.. _WUTSIYAR RAƘUMI_ 350 *(Bilyn Abdul)* 2.. _KAI MIN HALACCI_ 350 *(Miss xoxo)* 3.. _BURI DAYA_ 350 *(Mamu gee)* 4... _DAURIN BOYE_ 350 *(Huguma)* 5... _SAUYIN KADDARA_ 350 *(Hafsat Rano)* _Duka biyar 1500_ *___________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH B_* 1... _DAURIN GORO_ 350 *(Hafsat Rano)* 2... _ALKAWARIN ALLAH_ 350 *(Huguma)* 3... _QAUNAR MU_ 350 *(Mamu gee)* 4... _IGIYAR ZATO_ 350 *(Miss xoxo)* 5... _GUDU DA WAIWAYE_ 350 *(Bilyn Abdull)* _Duk biyar 1500_ *_____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH C_* 1... _MIN QALB_ 350 *(Mamu gee)* 2... _SARAN ƁOYE_ 350 *(Bilyn Abdull)* 3... _KIBIYAR AJALI_. 350 *(Miss xoxo)* 4... _ABINDA KE CIKIN ZUCIYA_ 350 *(Hafsat Rano)* 5... _SIRADIN RAYUWAR BILKISU_ 350 *(Huguma)* _Duk biyar 1500_ *____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BACTH D_* 1... _ALKIBLA_ 350 *(Huguma)* 2... _DALAAL_ 350 *(Miss xoxo)* 3... _UBAYD MALEEK_ 350 *(Mamu gee)* 4... _MABUDIN ZUCIYA_ 350 *(Hafsat Rano)* 5... _MAKAUNIYAR KADDARA_ 350 *(Bilyn Abdull)* _Duk biyar 1500_ *____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH E_* 1... _SO DA ZUCIYA_ 350 *(Mss xoxo)* 2... _TAKUN SAAKA_ 350 *(Bilyn Abdull)* 3... _HALIN GIRMA_ 350 *(Hafsat Rano)* 4... _DAB'IZAR ZUCIYA_ 350 *(Huguma)* 5... _DEEN MARSHALL_ 350 *(Mamu gee)* _Duk biyar 1500_ *______________________________* *_ZAFAFA BIYAR BACTH F_* 1... _BAKAR INUWA_ 350 *(Bilyn Abdull)* 2... _RAYUWAR MACE_ 350 *(Hafsat Rano)* 3... _NOOR ALB_ 350 *(Mamu gee)* 4... _MASARAUTA_ 350 *(Mss xoxo)* 5... _KUFAN WUTA_ 350 *(Huguma)* _Duk biyar 1500_ *_____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH G (Da ake kanyi yanzun)_* 1... _FARHATAL QALB_ *(mss xoxo)* 2... _GURBIN IDO_ *(Huguma)* 3... _SANADIN LABARINA_ *(Hafsat Rano)* 4... _INAYAH_ *(Mamu gee)* 5... _BABU SO_ *(Bilyn Abdull)* _Kuɗinsu a yanzu 1k duk biyar_ *YADDA ZAKU BIYA NAKU KUDIN BOOKS DIN:* _ACCOUNT NAME:_ *HAFSAT UMAR KABIR* _BANK NAME:_ *ZENITH BANK* _ACCOUNT NUMBER;_ *_2270637070_* _SAI A TURA SHEDAR BIYA ZUWA GA:_ *_07040727902_* _IDAN KUMA KATIN MTN ZAKU TURA KO VTU SAI A TURA TA:_ *_09134848107_* *_Muna godiya da zaɓin zafafa biyar 😘😘😘🙏🏻_*[11/23, 9:01 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:14_ Ahankali ta janye idanun ta daga kan gate din gidan da suka shiga. Kwantaccen gashin kansa daga baya kawai ta iya hangowa alokacin da Umma Hadizan ta mayar mata da gilashin idanunta "Sannu baki bugu a wani wajen ba ko?" "Eh...! Umma " "Tohm Allah ya tsare gaba. Ungo wannan kya saya ko awara ce idan an taso ku tara (break) " Ta karasa tana mika mata nera talatin. "Du? Nagode Umma. Allah ya saka da alkhairi." "Aamin Aamin." Har kan kwana Umma Hadiza ta raka Waheedah, Sannan ta juya ta shiga gidan aikin nata. Waheedah na tafe akan hanyar karasawa makaranta tana tunanin gwaren da sukayi da mutumin da bataga fuskar sa ba sai gashin girar sa da na kansa alokacin daya shiga gidan su. Dan siririn tsaki ta saki kawai a kasan maqoshi tace, "Allah ya kyauta... Shi da ya bige ni ai sai ya ban hakuri. , Su masu kudinnan dama wasunsu sai ahankali wallahi." Mita ta shiga yi sosai har ta karasa makaranta. ××THE ADAMS RES.×× Sashen da yake a matsayin na mazan gidan ya nufa. Ya shige dakin sa yana buga kofar da karfi. Gaban mudubi ya tsaya yana kallon kansa, Ya yinda ya saka dayan hannun sa ya shafo kasan keyar sa yana sakin ajiyar zuciya. Bai san musabbabin da zuciyar sa ke wani irin zillo ba da farin cikin daya kasa sanin na menene.? Knocking kofar dakin nasa akayi. Yana daga tsaye yace, "Yes!! Come in...." "Assalamu alaikum… Bross." "Wa'alaykm Salam! Maza " "Abunda kayi ba halin ka bane ... Ya za kai haka?" "What about it? Mena yi ?" Ya karasa fada yana unbuttoning rigar jikin sa. "Ka fini sanin me kayi ai.." "Kaga ni wanka zanyi malam " "Okay haka zaka ce? Fine." Har ya kai kofa zai fita. Ya saka hannun sa akan handle din zai murda. Ya kirawo sunan sa. "Basher..." Dan murmushi basher din yayi ya juya. Kai kana gani kasan jini ne su. Domin suna kama. Sai dai daya yafi daya haske da karan hanci. "Uhm muna magana .. Ina sauraron ka. Meyasa kai haka? Meyasa ba ka tsaya ka nemi afuwar ta ba bayan kasan kai ne me laifi, faulty . ....Why?? Meyasa Zayn.?" Wanda ya kira da Zayn ya dan yi murmushi kawai. Yayinda ya dora towel din hannun sa akan kafadar sa. Ya zauna a gefen kujera yana jan kasan leben sa. "Magana nake maka Zayn " "Basher. Bansani ba. Bansan meyasa ba. Kawai na tsinci kai na cikin wani yanayi marar misaltuwa. Bansan wane irin yanayi bane basher. Nasan kuma nayi laifi. But wait ai ba da sanayya nayi hakan ba. Beside itama da lefin ta ..." "Bangane da lefin ta ba. Meta yi? Bayan ance maka bata gani sosai musanman ganin kusa . Short sited ness..." "Eh ina nufin hankalinta na wani wajen ta tsaya chak. Ni kuma na juyo muna magana da kai, Ai baya bata gani ko? So Allah ya bata hakuri. " "At least seka tsaya ka bata hakurin acan Zayn. ....." "Uhm ," "Ba uhm ba. Kasan baka kyauta ba " "Nace Allah yabata hakuri yanzu ai ko. ? Kuma Allah yaga zuciya ta. " "Kai ka sani , Matsalar ka ce. Mutum sai taurin kan tsiya." Basher na karasa magana ya mike yayi ficewar sa cikin takaicin dan uwan nasa. Yana fita Zayn ya sauke nannauyar ajiyar zuciya hade da saka hannu ya dafe saitin zuciar sa dake tsananta zillo tamkar zata fado kasa. "Ya Rabbi...!!!" Ya furta ahankali.idanuwan sa a lumshe. Bedside drawer ya janyo ya dakko wani memo dinsa da biro yayi rubutu kadan aciki ya rufe. Bandaki ya shige bayan yayi addua. Shower yasakarwa kansa. Ya dade ruwan dumin na dukan jikin sa. Ya saka hannun sa biyu ya kwantar da gashin sa baya da ruwan yake duka. A duk sanda ya runtse idanun sa hotunan dazu kawai zuciar sa ke hasaso masa na shi da yarinyar nan. Siririn tsaki ya dan saki yana mai sake sauke ajiyar zuciya a karo na ba adadi. Sihirtaccen kamshin ta da ya do ki kofofin hancin sa. Yayi matukar tasiri acikin ran sa, kwakwalwar sa kai dama gangar jklin sa. Haka ya karasa wankan nan. Wanda kusan rabin sa duk tunanin Waheedah ne. Ya rasa mai yasa dede da second daya bai man ce ta ba. Lamarin tamkar almara ya dauke sa. Don shi gaba daya mata basa gaban sa idan ba wanda suke jini daya ba ko yan uwa. Sai gashi, Wai yau shine ya tsinci kansa cikin tunanin mace. Macen ma wadda baisan a wacce duniyar take ba. Uwa uba daga haduwar tsautsayi. Ya sake sakin tsaki yana kambama lamarin sosai. "Ko dai ba mutum bace?" Ya tanbayi kansa shi kadai. Don ko da wasa Kwatankwacin haka bai taba faruwa da shi ba. Haka ya karasa shiryawa cikin kananun kaya riga da wando na jeans. Yabi ya feshe jikin sa da turarukan sa dake jere akan dressing mirror. Harda shinshina kwalaben ko hancin sa ne. Tabbas lamarin ya fara bashi mamaki. Yadda sosai kamshin ta ke yawo a duk wasu rassa na sa musanman hancin sa da ko kadan bai gushe da kamshin ba. Ganin zai batawa kansa lokaci da wani shirmen wata yar karamar yarinya da a girme ya girme mata sosai. Hakan ya sashi ficewa daga cikin dakin nasa bayan ya murza key. Kai tsaye ya wuce sashen mahaifiyar sa. Yana tafe yana yan addoin sa a kasan maqoshi. Da sallama ya karasa shiga ciki yana dan daga murya. "Wa'alaykm Salam. " Cewar Umma Hadiza da ke goge jikin dispenser. "Barka da safiya." Ta gayshe dashi. "Barka ina kwana?" Ya amsa ta yana kalle kallen inda zai hango mahaifiyar ta su. Umma Hadiza sam bata gane shine wanda sukayi gware da Waheedah ba dazu, Saboda kayan jikin sa ma ba irin na dazu bane. Kuma dai bata karewa fuskar sa kallo ba dazun. "Maaaa " "Zayn., Ga ni nan." Cewar Dr. Hameedah dake saukowa daga saman bene. Durkusawa yayi har kasa ya gayshe ta. Ta amsa masa hade da saka masa albarka. Ta cigabada cewa, "Wannan itace baiwar Allah da nake gaya muku. Sunan ta Hadiza. A dayar unguwar suke ta bayan mu dinnan." "Oh okay Allah sarki....!" Ya fada yana dan kallota da gefen idanun sa. Tamkar itace matar dazu. Don suna yanayi da yarinyar da sukayi gware. "Ga abincin ka can akan dinning....... *_ZAFAFA BIYAR COMPLETE DOCUMENTS_* *ZAFAFA BIYAR BACTH A* 1.. _WUTSIYAR RAƘUMI_ 350 *(Bilyn Abdul)* 2.. _KAI MIN HALACCI_ 350 *(Miss xoxo)* 3.. _BURI DAYA_ 350 *(Mamu gee)* 4... _DAURIN BOYE_ 350 *(Huguma)* 5... _SAUYIN KADDARA_ 350 *(Hafsat Rano)* _Duka biyar 1500_ *___________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH B_* 1... _DAURIN GORO_ 350 *(Hafsat Rano)* 2... _ALKAWARIN ALLAH_ 350 *(Huguma)* 3... _QAUNAR MU_ 350 *(Mamu gee)* 4... _IGIYAR ZATO_ 350 *(Miss xoxo)* 5... _GUDU DA WAIWAYE_ 350 *(Bilyn Abdull)* _Duk biyar 1500_ *_____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH C_* 1... _MIN QALB_ 350 *(Mamu gee)* 2... _SARAN ƁOYE_ 350 *(Bilyn Abdull)* 3... _KIBIYAR AJALI_. 350 *(Miss xoxo)* 4... _ABINDA KE CIKIN ZUCIYA_ 350 *(Hafsat Rano)* 5... _SIRADIN RAYUWAR BILKISU_ 350 *(Huguma)* _Duk biyar 1500_ *____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BACTH D_* 1... _ALKIBLA_ 350 *(Huguma)* 2... _DALAAL_ 350 *(Miss xoxo)* 3... _UBAYD MALEEK_ 350 *(Mamu gee)* 4... _MABUDIN ZUCIYA_ 350 *(Hafsat Rano)* 5... _MAKAUNIYAR KADDARA_ 350 *(Bilyn Abdull)* _Duk biyar 1500_ *____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH E_* 1... _SO DA ZUCIYA_ 350 *(Mss xoxo)* 2... _TAKUN SAAKA_ 350 *(Bilyn Abdull)* 3... _HALIN GIRMA_ 350 *(Hafsat Rano)* 4... _DAB'IZAR ZUCIYA_ 350 *(Huguma)* 5... _DEEN MARSHALL_ 350 *(Mamu gee)* _Duk biyar 1500_ *______________________________* *_ZAFAFA BIYAR BACTH F_* 1... _BAKAR INUWA_ 350 *(Bilyn Abdull)* 2... _RAYUWAR MACE_ 350 *(Hafsat Rano)* 3... _NOOR ALB_ 350 *(Mamu gee)* 4... _MASARAUTA_ 350 *(Mss xoxo)* 5... _KUFAN WUTA_ 350 *(Huguma)* _Duk biyar 1500_ *_____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH G (Da ake kanyi yanzun)_* 1... _FARHATAL QALB_ *(mss xoxo)* 2... _GURBIN IDO_ *(Huguma)* 3... _SANADIN LABARINA_ *(Hafsat Rano)* 4... _INAYAH_ *(Mamu gee)* 5... _BABU SO_ *(Bilyn Abdull)* _Kuɗinsu a yanzu 1k duk biyar_ *YADDA ZAKU BIYA NAKU KUDIN BOOKS DIN:* _ACCOUNT NAME:_ *HAFSAT UMAR KABIR* _BANK NAME:_ *ZENITH BANK* _ACCOUNT NUMBER;_ *_2270637070_* _SAI A TURA SHEDAR BIYA ZUWA GA:_ *_07040727902_* _IDAN KUMA KATIN MTN ZAKU TURA KO VTU SAI A TURA TA:_ *_09134848107_* *_Muna godiya da zaɓin zafafa biyar 😘😘😘🙏🏻_* [11/23, 9:01 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:15_ ××××   "Okay Maaa...!" Ya amsa ta cikin nutsuwa da tantsar biyayya. Har dinning area din ta raka shi. Yana gaba tana biye da shi a baya suka zauna akan kujeru. "Tea or coffee...?" "Coffee literally..." "Tam.... " Wajen coffee maker ta isa dake jone ajin bango. Dake dinning area din kawatacce ne daya ji kaya ya koshi. Nan da nan cikin kankanin cokali ta hada ta miqa masa. Ta bubbude warmers din da abincin ke cike. Niimataccen kamshin abincin ya gauraye ko'ina. "Plantain, chips. Doya. Ko yamballs? Ga shredded beef sauce kuma nan da kunu. Nan kuma kosai ne sai wainar kwai." Dan tsayawa yai yana duban abincin data bubbude murafen su kafin ya girgiza kai kawai. "Ai kawai Maa bari na sha kununnan ya isa." "Bangane ba. Kasan sarai kuma dan kai akayi wadannan abubuwan tunda ba cin abincin masu aiki kake ba tun safe nake aikin soye soye ." "Afuwan Maa " Ya fada ahankali kawai yana sauke numfashi "Meya faru ne? Naga kaman akwai abunda yake damun ka." "Bakomai Maa." "Ai kai taurin kan ka ne yake kara maka ciwo. Kaji da shi " "Zanci. Aban plantain da soyayyan kwan kawai " Zuba masa tayi ta tura masa da plate din gaban sa. "Kullum tamkar wani karamun yaro sai an tsaya akan ka kake cin abinci." Murmushi kawai yayi. Ya dauki fork yana ci ahankali. "Nagode Maa. Komai yayi dadi " "Madalla. ..." Bai sake cewa komai ba. Ya shiga ci ahankali har ya karasa cinyewa. "Alhamdulillah...Wai ina su Nassem ne?" "Suna bacci mana, Anjima kadan zaka gan su. Nadra kuma tana wajen su Jannat. " "Oh okay. Ni dai ince duk yau banji motsin su ba. " "Uhm.." "Bari na tashi zan dan biya site ne." "Okay Madallah, Allah ya temaka." "Aamin Yaa Rabbi Maa. " Tashi yayi ya maida kujerar cikin dinning table din, Sannan ya fice daga cikin sashen bayan ya saci kallon Umma Hadiza da ke shanya dusters ajikin abun shanya. "Sannu da aiki Hadiza " "Yauwa sannu Hajia. Na kammala wadan nan akwai wasu aiyukan da zaa tayaki dashi?" "A'ah sai zuwa anjima. Har yanzu dai ba zaki karba abincin kici ba ko?" "Allah Hajia a koshe nake. Sai da muka ci yar tsala tukun sannan na taho." "Ai shikenan, Kyaci anjima. Dawo parlor ki zauna. " A tare suka fita daga cikin kitchen din zuwa parlor. Hajia ta zauna akan kujera Umma Hadiza kuma ta nemi gefe ta zauna. "Wannan da ya fita shine babban 'da na fa." "Ah haba dai? Allah sarki " "Wallahi shine , Muna kiran sa da Zayn. Sai Nadra  wadda suka kare makaranta a kasar waje inda mukaje.Ita da su  yayyanta yayan wajen kishiyata. " "Masha Allah. Allah ya raya su. Ya biya bukatu na alkhairi " "Aamin Hadiza. Bayan Nassem sai Moha, Muhammad kenan, Ita Kuma Nadra ita kadai ce 'yata mace ce. Su kumaa mazan su 3. Ai Ina tunanin tamkar ma ma gaya miki zuwan da kukayi ko?" "Tabbas kin fadi haka Hajia. Allah ya raya su ya musu albarka Amin..." "Aamin Yaa rabbi." "Jira nake 11 ta cika na je asibiti inada wata tiyata 12:30," "Allah ya kai mu yasa ayi lapia Hajia . Amin" "Amin Hadiza " Suna zaune Nadra ta dawo daga sashen su Jannat . Malami ne yake zuwa ya koya musu karatu . "Maaa " "Naam Nadra " "Ah ina kwana?" Ta dan rissina ta gayda Umma Hadiza. "Mun kwan kalau? " "Alhamdulillah." "Itace 'yata macen da nake gaya miki Nadra ... Dake kafin zuwan ki tatafi can sashen shiyasa baku hadu ba. " "Allah sarki. Ai kuwa dai ga kamar nan masha Allah. " "Okay itace wadda kike fada mana ko Maa?" "Yes ita ce." "Yunwa..." "Kije kitchen an kai tun dazu. Amma sai kinyi reheating . Idan kuma na Zayn kike so yana dinning " "Ah bari naci namun. Abincin akhi sai shi." Dariya suka sanya baki daya. Nadra ta dubi Umma Hadiza ta shiga cewa. "Allah shi abincin sa ba yaji kwata kwata, Kuma yana son spices over. Shi fa kullum abinci sai Maa ta masa da kanta yake ci. Idan aka dafa bayacin girkin wani. Sannan ko eateries ba zeje ya saya yaci ba. Ko anyi ordering bayaso. Kullum home cook. Abincin ma wanda Maa tayi. " Umma Hadiza tayi daria . "Allah sarki bawan Allah, .." "Ke Nadra. Je ki kwankwasawa Nassem baccin ya isa haka nan." "Harda Moha?" "A'a shi kyale shi " "Autan ne Moha ko?" "Eh shine. Ai kinji tace a kyale shi. Dangware shalele ne ai." Suka sake sakin dariya. Kafin daga bisani Nadra ta miqe ta nufi wani daki dake kasan kafar bene. Ta shiga knocking kofar. "Nassem.!!! Nasseem!! Nassem!!" "Naam..." Ya amsa ta cikin muryar bacci "Ka tashi inji Maa." "Tohhh. " Ya sake kundundunewa da bargo zai koma baccin kawai ta murda kofar ta shiga kanta tsaye bayan ta saki katuwar sallama "Oh please ...." "Ba wani please. Dalla ka tashi inji Maa." Ta kunna wutar dakin. Ya yamitsa fuska yana mai jujjuya kansa. "Na ji..." Ta tsaya kyam a kànsa har sai daya gaji ya miqe ya shige bandaki bayan yayi sallama. Sai da taga ya tashin dagaske tukun tatafi kitchen. Nan da nan ta zuba abincin ta ta koma kan dinning bayan ta hada shayi mai kauri. Ba jimawa sosai Nassem ya fito daga dakin sa. Sanye cikin jallabiya fara. Gashin kansa a kanannade. Kamar su daya da Zayn. "Ina kwana?" Ya gayda Umma Hadiza yana rufe bakinsa da tafun hannu. Sakamakon hammar data taho masa, "Alhamdulillah...." "Shine Nassem din." "Allah sarki..." Cewar Umma Hadiza. Tana dan kare masa kallo tamkar shine na wajen nan da suka ci karo da Waheedah . "Ai kamar shine suka yi gware da yarinyata a waje ko dazu da sassafe." "Nasseem? Anya kuwa shine. Saboda tun sallar asubah da suka dawo daga masallaci cikin gidah kawai yayo. Dan masallacin ma anan gidan yake. Ina ga dai cikin yan uwansa ne. " "Maybe Akhi ne... Ya Zayn." "Oh eh... Yayan su kika gani tabbas, Wanda yazo yaci abinci dazu. Kamar su daya da Nassem din." "Allah sarki. Sai da kika fada na gano." "Yarinyar ki makaranta take zuwa anan unguwar..........???? *_ZAFAFA BIYAR COMPLETE DOCUMENTS_* *ZAFAFA BIYAR BACTH A* 1.. _WUTSIYAR RAƘUMI_ 350 *(Bilyn Abdul)* 2.. _KAI MIN HALACCI_ 350 *(Miss xoxo)* 3.. _BURI DAYA_ 350 *(Mamu gee)* 4... _DAURIN BOYE_ 350 *(Huguma)* 5... _SAUYIN KADDARA_ 350 *(Hafsat Rano)* _Duka biyar 1500_ *___________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH B_* 1... _DAURIN GORO_ 350 *(Hafsat Rano)* 2... _ALKAWARIN ALLAH_ 350 *(Huguma)* 3... _QAUNAR MU_ 350 *(Mamu gee)* 4... _IGIYAR ZATO_ 350 *(Miss xoxo)* 5... _GUDU DA WAIWAYE_ 350 *(Bilyn Abdull)* _Duk biyar 1500_ *_____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH C_* 1... _MIN QALB_ 350 *(Mamu gee)* 2... _SARAN ƁOYE_ 350 *(Bilyn Abdull)* 3... _KIBIYAR AJALI_. 350 *(Miss xoxo)* 4... _ABINDA KE CIKIN ZUCIYA_ 350 *(Hafsat Rano)* 5... _SIRADIN RAYUWAR BILKISU_ 350 *(Huguma)* _Duk biyar 1500_ *____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BACTH D_* 1... _ALKIBLA_ 350 *(Huguma)* 2... _DALAAL_ 350 *(Miss xoxo)* 3... _UBAYD MALEEK_ 350 *(Mamu gee)* 4... _MABUDIN ZUCIYA_ 350 *(Hafsat Rano)* 5... _MAKAUNIYAR KADDARA_ 350 *(Bilyn Abdull)* _Duk biyar 1500_ *____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH E_* 1... _SO DA ZUCIYA_ 350 *(Mss xoxo)* 2... _TAKUN SAAKA_ 350 *(Bilyn Abdull)* 3... _HALIN GIRMA_ 350 *(Hafsat Rano)* 4... _DAB'IZAR ZUCIYA_ 350 *(Huguma)* 5... _DEEN MARSHALL_ 350 *(Mamu gee)* _Duk biyar 1500_ *______________________________* *_ZAFAFA BIYAR BACTH F_* 1... _BAKAR INUWA_ 350 *(Bilyn Abdull)* 2... _RAYUWAR MACE_ 350 *(Hafsat Rano)* 3... _NOOR ALB_ 350 *(Mamu gee)* 4... _MASARAUTA_ 350 *(Mss xoxo)* 5... _KUFAN WUTA_ 350 *(Huguma)* _Duk biyar 1500_ *_____________________________* *_ZAFAFA BIYAR BATCH G (Da ake kanyi yanzun)_* 1... _FARHATAL QALB_ *(mss xoxo)* 2... _GURBIN IDO_ *(Huguma)* 3... _SANADIN LABARINA_ *(Hafsat Rano)* 4... _INAYAH_ *(Mamu gee)* 5... _BABU SO_ *(Bilyn Abdull)* _Kuɗinsu a yanzu 1k duk biyar_ *YADDA ZAKU BIYA NAKU KUDIN BOOKS DIN:* _ACCOUNT NAME:_ *HAFSAT UMAR KABIR* _BANK NAME:_ *ZENITH BANK* _ACCOUNT NUMBER;_ *_2270637070_* _SAI A TURA SHEDAR BIYA ZUWA GA:_ *_07040727902_* _IDAN KUMA KATIN MTN ZAKU TURA KO VTU SAI A TURA TA:_ *_09134848107_* *_Muna godiya da zaɓin zafafa biyar 😘😘😘🙏🏻_* [11/23, 9:01 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:16_ "A tsallaken unguwar nan ta gaba. Inda ake kira da Mahe janshan." "Oh okay nagane inda take fada Maa. Wajen gidan su Ibro me gadi. Mahe junction." "Oh okay nagane..... " "Eh to.. Ta nan unguwar taku suke bi su karasa makarantar saboda yafu kusa. Tsallaka titi kawai zasuyi. Idan ta unguwar mu ne kuwa sai sunyi shatale tale." "Eh gaskia kam tanan din zai fi. Allah basu sa'a." "Aamin Yaa rabbi Hajia." "Secondary kenan?" "Eh sakandire. Tana aji na daya na babbar sakandire. Sauran aji biyu ta kammala." "Allah sarki ... Ashe ma ba wata babba bace. " "Eh .. Daga yayan su sai ita. Dan akwai tazarar shekaru ma tsakanin su. Sai kaninta Najib. Shekara daya da wata biyar ne a tsakanin su ita da shi" "Allah sarki. Allah raya su duka " "Aamin Yaa Rabbi ..." "Maa! Abincin." "Idan na gidah kake so yana kitchen. Na Zayn kuma ya .." "Ah banason na akhi. Maa." Nadra na daga dinning ta kufce da dariya harda kyakyatawa. Itama Umma Hadiza ta murmusa . "Ai haka suke . Basuda aiki se tsokanar yayan su " "Allah sarki... " Cikin haka sai ga sakkowar dan autan ta Moha daga sama. Sanye cikin kayan bacci yanata murmurza idanu "Maaa ." "Habibi.... Zo, Ka tashi?" "Uhm..." Da gudu ya rungumeta. Ta dora shi akan cinyarta . "Baka gaysheta ba." "Ina wuni ?" "Lapia kalau dan baby. Ka tashi daga baccin?" "Uhm..." "Me zaka ci? Oats da pancake ?" "Nadra je ki masa reheating tun dazu daman na yi masa " "Okay Maa." "Kayi brush?" "Eh .." "Ka kuskure da mouthwash dinka?" "Uhm uhm" "Muje a kuskure. Monday dai insha Allah zakay resuming school. " Riko hannun sa tayi suka hau saman tare. Daga kuskura bakin ta hada masa da wanka. Ta sauya masa kaya zuwa English wears. Riga da wando na jeans. Rigar spider man. Sannan suka sakko tare. Ta zura bakar abaya ta yane kanta da mayafin abayar. Dayan hannunta kuma rike da jaka. "Nadra ki hada masa komai. Ni zan tafi asibiti " "Okay Maa " "Hajia fita zaki yi?" Cewar Umma Hadiza. Ta miqe daga zaunen da take "Eh nace miki inada tiyata dazu ko? Toh zan tafi yanzu ne. Lokacin ya kusa." "Allah ya temaka, Amin" "Aamin Yaa rabbi. Bazan wani jima ba zan dawo insha Allah " "To Hajia Allah ya bada saa yasa ayi aikin cikin nasara " "Allahumma Aamin Hadiza." "Akwai abunda zaayi?" "Kai babu gaskia. Sai dai.. ko..ko ko dauraye ledar abincin can kawai. Kuma dan Allah ki zauna kici abincin nan kafin a gama na rana kinji ko? Da wanda Zayn ya bari duk ki hade." "Insha Allah Hajia. " "Yauwa, Sai na dawo " "Sai kin dawo. Allah ya tsare hanya Amin." "Amin Yaa rabbi. " Nan da nan ta isa ga wajen dinning area ta dauki ledar da aka jera abincin akai ta fita da ita wajen famfon wajen. Ta kada omo tayi masa sabi uku ta dauraye ta shanya. . Ko data kammala. Abincin ta dakko na wajen Zayn dana kitchen din ta hade su waje daya tana kallo Kayan dadi ne fal. Don wainar kwai ma fala fala har 3 masu nauyi. Nan da nan ta daddauki komi ta raba kashi 3. Taci kashi daya ta kora da ruwa. Gyatsa tayi ahankali. Ta dora da hamdala tana kambama kyautatawa irin ta Hajia Hameeda da yaranta. Yar tabarmar dake gefen sink ta janyo ta shimfida ta kishingida. Dake akwai ac a kitchen din. Sanyi mai dadi ya kama ciki da wajen sa. Nan da nan wani daddadan bacci ya shiga fuzgarta. Har dai yayi nasarar dauke ta. Ta shiga bacci tana sauke numfashi ahankali . ***** Koda ya fita, Direct mota ya shiga ya tada ta ya tafi construction site dinsu. Nan dinma bai wani mayar da hankali sosai ba. Illa dai ya dudduba files ya kuma ciccike abubuwan da suka kamata hade da saka hannu a wasu ayyukan. Ya kwantar da kansa ajikin kujera . Yayin ya kallon sa ya koma saman pop. Hankalin sa da nutsuwar sa suka tafi izuwa yanayin daya samu kansa dazu da Waheedah. Ya rasa mai yasa gaba daya tunanin yanayin su na dazu ya kasa fita daga kwakwalwar sa. Zuciar sa na masa zillo. Yayinda ransa ke hasaso masa wasu tunanin na daban. Wayar sa nata agajin dauka. Baki daya hankalin sa baya kai sam bai ji ba. Sai da akayi knocking kofar ofishin sau 3 tukun sannan ya samu kansa da dawowar tunani. "Yes...." Sakataren sa ne ya shiga ofishin . Cikin girmamawa yace da shi, "Ranka ya dade. Me gidah wai yana kira baka dauka, Yace ka kira shi idan ka karasa abunda kake." "Okay tohm." Sakataren na fita, Zayn ya dau wayar sa da sauri yana dubawa. Tabbas mahaifin na su ya kira sa har sau uku bai dauka ba. Cikin sauri ya kira shi ya na mai gyara zaman airpod din kunnen sa. "Assalam Abiey... Eh! Barka da rana. Afuwan Abiey. Okay Ummimi? Alright zan je yanzu naga abubuwan da suka dace a sayo. Tohm. A huta lapia." Yana gama wayar ya zurata a aljihun gaban rigar sa. Tashi yayi daga kan kujerar ya fice daga cikin ofishin. Kai tsaye ya wuce wajen motar sa. Ya shige ciki ya nufi hanyar gidah kai tsaye. Kan titin da zai shigar da kai kan hanyar zuwa gidan su ta baya . Wata mota ta mutu akan titin. Wadda ta haddasa go slow sosai. Gashi irin babbar gingimarinnan ce tafkekiya mai dauke da shanu aciki. Kuma motar zatayi U-turn sai ta tsaya chak ta lalace awajen. Hakan yasa motocin da zasu shige . Da wanda zasu miqe da masu yin kwana duk sun tsaya chak. Ba dama ka juya ka canza hanya. Traffic din ya riga da yayi jamming . Takaicin hakan yasa Zayn sakin siririn tsaki. Ya kara ac hade da saukar da kujerar sa tayi baya. Ya dan kwantar da kansa. Wayar sa ya janyo yana duba mails. Chan ya koma kan Whatsapp . Group dinsu na dangin THE ADAMS FAMILY ya hada tarun sakonni fal. Shiga yayi da niyar clearing ya ga hotuna rututu sunata turawa. Harda na Ahlam data turo bakin style din the bratz. Nan danan ya danna button din clearing ba tare dayabi kan tattaunawar sa suke ba. Ya kashe datar ya ajiye wayar a agefe. Cikin haka sai ga dandazon yan makarantar government senior secondary school shurah an ta so su. Sunata tudadowa. Dake titin a tsaye yake chak saboda motar data lalace, Hakan ya sanya daliban samun damar wucewa hankulan su a kwance. Waheedah da ke tafe tare da su Hindu Allah Allah take ta koma gidah. Saboda yadda kanta ke sara mata. Tamkar ance ya dago. Ya samu kansa da sauke kwayar idanun sa akan..... ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰_*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:17_     Akan yan makarantar dake wucewa. Wasu na tafe suna ciye ciye. Wasu suna hirarrakin su yayinda wasu ke tafiya kawai. Ya kifa kansa akan sitiyarin motar yayin da fuskar sa ke kallon waje. Tamkar almara yana sake bude idanun yaga tamkar yarinyar nan ta dazu. Suna tafe su uku. Biyu na hira, Ya yin da ita kuma kawai tafiya take. Amman daka gansu kasan atare suke. Hannunta daya ta saka ta na gyara zaman gilashin idanunta da suka kara mata kyau. Ya sake bude idanu. Wata zuciyar na ingiza shi. Da shi kansa ya kasa gane menene dalilin? Ya sake matse idanu ya bude. Wannan karon kuma ba ita yagani ba. Wasu ne daban yan makarantar su ma su uku suna tafe. Girgiza kai yayi kawai. Kenan yarinyar nan gizo ta fara masa.? Har idanun sa ke nuna masa hotanta bayan ba ita din ba ce. Ya sauke zucia . Hade da kunna rediyon motan. Labarai akeyi na kasa da yadda ruwa ya yi gyara awasu guraren. Wayar sa ce ta shiga kara. Mahaifin sa ne ke kiran sa. Nan da nan ya dauka ya dauka. "Hello Abiey. Na'am, Wallahi Abiey ban karasa ba. Wani hold off ne ya tsare ni. No! Mota ce ta lalace. Amma suna gyarawa. Alright insha Allah." Dakyar aka iya gyara babbar motar data lalace. Aka samu aka mayar da ita gefe yayin da motoci suka shiga wucewa hanyar su . Zayn yaja dogon tsaki yana waiwayar motar. Banda rashin bin kaidar tuki na garin kano. Taya babbar gingimari zata biyo hanyar kananun motoci? Da takaicin hakan ya karasa gidah. Tun daga nesa masu gadi suka wangale masa gate ya shige, Kai tsaye ya wuce sashen da su Ummimi ke zama idan sun zo. Hannun sa dauke da notepad da pen. Ya shiga zagaye parlukan sashen da dakunan ciki. Harta bandakuna da duk wasu sockets na gidan sai daya dudduba komai. Ya rubuta abubuwan da suke bukatar a canza da wadanda babu a kawo. Yana gama rubutawa ya shiga mota ya koma office. Kai tsaye ya wuce babban ofishin mahaifin su dake cikin kamfanin. Dankareren ofishin mai dauke da manyan rubutun: Professor Adams Nasser. Sai daya fara knocking kafin ya bude kofar ya shiga bakinsa dauke da sallama. Mahaifin nasa na zaune akan wata kujera mai cin mutane uku. Center table na gabansa yana cike wasu takardu. Tsugunna wa yayi har kasa ya gayshe da mahaifin na su. Kafin ya miqa masa takardar da yayi rubuce rubuce ajiki. Mahaifin nasa ya karba yana dubawa. Hade da gyara zaman gilashin da ke jikin fuskar sa. Take Waheedah ta sake fado masa a zuciar sa. Ya runtse idanun sa da sauri. Kamshin turaren ta na dawainiya a kofofin hancin sa. Mahaifin nasa ya daga kai ya dube shi. "Ya akai Zayn?" Ya bude idanu da saurin sa yana girgiza kai hade da soso kasan keyar sa. "Bakomai Abiey...." "To masha Allahu. Kana ji ko?" "Eh Abiey." "Zan turawa su Simon list dinnan. Sai su kai komai gidan. Yanzu ka biya wajen Lajawa kace gobe idan Allah ya kai mu yazo gida " "Tohm Abiey. Insha Allahu " "Yauwa Allahumma bareek." "Aamin..." "Zaka iya tafiya." "Tou Abiey . A huta lapia " Ya bude kofa ya fice zuwa inda suke buga snooker shi da abokan sa, A bakin wani pool site Ko da yaje ma kasa tabuka komai yayi. Ya koma kan kujera ya zauna kawai . Useey abokin sa dake gefen sa da wayar sa a hannu yace dashi, "Maza ya ne?" "Steady oga." "Nagan ka yau pale. Akwai damuwa ne?" "Bakomai fa. Kawai nagaji ne." "Toh Allah yabamu saa. " "Aamin." Cikin haka sai ga wasu yan mata su biyu sunje wucewa, sunci ado cikin dogayen riguna fitted. Mayafan su shara shara kamar na tatar koko. Lameen dake buga snooker da Awais ya riqe bakin sa. Karasawa wajen su Useey dake zaune shi da Zayn "Wow woah, wawwww" "Meye hakan sekace ambulance. Haba kaman wasu yan kwana kwana." "Wasu masu zafi na hango mana. ." "Suna Ina?" "Gasu can zasu tsarar da me napep." Useey ya miqe yana hango su. Tsayawa sukayi su na kallon su banda Awais da Zayn. "Kallo daya bisa ka'ida dai akace." Cewar Zayn da ke zaune yana duba wayar sa. Don shi ko tashi bai yi ba. Ussey da Lameen suka tsallaka har inda suke a tsaye sunata tsara su. Kowanen su ya karbo number wadda tayi masa. Useey ya zaro sabuwar dari biyar ya mikawa mai napep din. Yaja suna masu daga musu hannu Suka tsallaka sunata dariya. Awais yace dasu, "Ba dai kyau wallahi. Zaku batawa yaran mutane lokaci. Soo not fair. " "Sai mu zauna mata su bace mana? Ga dama agaban mu?" Lameen ya amsa shi yana daria. "Rabu dashi. Kasan meyasa yace haka lameen?" "A'ah." "Saboda already an hadashi da matar aure." "Dan an hadani da wadda zan aura sai akace bani da damar kara wasu ukun? " "Eh dukda hakan kasan dai baka isa ka auro wata nan kusa ba. Sai ka fara aurar sury.." "Kyale su aboki na. Tunda sunada hankali sukayi fatali da sanin hakan." Cewar Zayn . Fuskar sa a hade. Ussey ya tuntsire da dariya har yana riqe ciki, "Banda kai da abun ka abokina. Kai da shi ai du kanwar ja ce. Kai har gwara gwara shi ma, A iya cewa yana da damar karo uku. Kai fa you can't marry any other girl da bata cikin naku family . Dole sai yarinya yar cikin dangin ku. Jinin ku, Kuma tsatson ku daya . Na yan uwan ku The Adams family.." "Ku inda ake nuna muku a har kullum ba shi kuke hanga ba. " "Rabu dasu maza, Su je suci gaba da yaudarar yaran mutane. At the very end su zo su auri wadanda basu taba tsammani ba." "Kai de banza ne Awais. Ji wani mugun fata." Dariya suka kyalkyale baki daya. Kafin su cigaba da yin snooker din su. "Ni yunwa ma nake ji." "To ina zamu je.?" "Okay I'm out. Later." Zayn yace dasu. Domin shi gaba daya baya cin abokcin eateries ko roadside ko na ordering. Harta na masu aiki bayaci sai wanda Maa ta dafa masa da hannun ta ... ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰[11/23, 9:01 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:18_ Nadra ce ta shiga kitchen din. Hango Umma Hadiza tayi a kwance tanata baccinta hankali kwance, Tausayi ta bata. Ta rufo mata kofar ahankali don kada ta tashe ta. Tana komawa parlor ba dadewa sai ga mahaifiyar su ta dawo, Dr. Hameedah. Bakinta dauke da sallama, "Wa'alaykm Salam., Maaa" "Naam Nadra." Ta karasa fada a gajiye hadi da zubewa a kan kujera . Saboda madaukakiyar gajiyar data kwaso. "Ban ruwa mara sanyi Nadra " "Aha Màa." Da sauri ta dakko ruwan a wani mini cooler kaman fridge dake gefen side tables. "Gashi." Karba tayi in da sauri tafara sha bayan tayi Bismillah. Sai data shanye tukun sannan ta yi hamdala. "Ina Hadiza?" "Tana bacci." "Allah sarki baiwar Allah." "Amma kitchen floor fa Maa." "Haba Nadra ya zaki bar ta ta kwanta a kitchen ? Bayan ga maids restroom nan ." "Maa bansani ba fa. Kawai na shiga kitchen an ba dadewa naga tana baccin. " "Ke tun dazu kina Ina?" "Moha ne ya dame ni sena solving masa puzzle. So Ina sama." "Mtssss " Dr. Hameedah ta saki tsaki hade da miqewa tsaye tayi kitchen din. Sam bataji dadin kwanciyar da Umma Hadiza tayi a tsakiyar kasan kitchen ba. Bayan ga dakin maaikata nan da suke hutawa da gado da kayan kallo aciki "Hadiza... Hadiza." "Naam Hajia. " Umma Hadiza ta tashi da sauri. Da ke batada nauyin bacci. Har damkwalin ta ya zame.Kanannadedden gashin fulani baqi wuluk me sheki ya bayyana. "Kin dawo.,? Sannu da dawowa Hajia. Bacci ya dauke ni. A gafarce ni. " Ta karasa fada kanta a kàsa. "Haba Hadiza meye haka? Uhm?" "Nayi lefi Hajia. Banda sharri na bacci ya kwasheni a wajen aiki na? Dan Allah k." "Ya isa haka mana Hadiza bar bada hakuri Dan Allah. Kaman wadda kikayi wani lefi? Dawowata kenan nima. Nake tambayar Nadra kina Ina tace kina bacci a kitchen. Kinji abunda yaban haushi kenan. Taya ga dakin maaikata nan da gado aciki. Meyakwan ta nuna miki. Tayi shiru." "Wallahi batada lefi Hajia. Don basusan ma nayi bacci ba Allah. Ni kai na na gama duk abunda zanyi. Sena janyo tabarma dake iska na busawa. Wallahi bansan sanda bacci barawo ya sace ni ba. Don ko a gidah bana wannan baccin. Naurar nan ce masha Allahu take ta busa ni. " Ta karasa tana mai nuna air conditioner din dake buso sanyi Dr. Hameedah tayi murmushi kawai. "Muje na nu na miki dakin." "Da girman Allah Hajia baccin nan na gama shi haka nan. " "Kinyi sallah?" "A'ah. Anyi ne? Lalle na jima ina bacci." "Uku fa ta kusa " "Kai! Lalle na jima. SubhanAllah; bara nayi alwala. " "Ga dakin can da bandaki aciki " "Toh Hajia." Bakinta dauke da sallama ta shiga cikin dakin. Kwarai matuka ya tafi da ita. Yanayin tsaruwar sa harda kayan kallo. Tamkar dakin amarya amman ace dakin masu aiki ne? Ta jinjina kai tana sake yabawa da tsaruwar bandakin bayan tayi addua ta shiga ciki. Ta kama ruwa hade da dauro alwala bayan ta kuskuro bakinta saboda baccin da tayi. Tuni har an shimfida mata sallaya da hijabin sallah. Nan da nan ta ta zura ta fara sallah. Cikin nutsuwa da bin ka'idojin sallah. Tana idarwa ta yi adduointa daga bisani ta mayar da komai yadda yake ta koma cikin parlorn. "Hadiza kinci abincin dazun?" "Eh Hajia. Bayan naci nema na kwanta." "Ko dan gaba ki dena kina cin abinci ki kwanta. Ki dinga bari se abincin yayi digesting first. " "Dajastan.?" "Afuwan. Ina son nace ki bari abincin ya ., Wannan . Sorry. ..Ah" "Tanason tace ki dinga bari abincin da kikaci ya tsurga. Kafin ki kwanta " cewar Nassem daya shiga alokacin. "Oh yes. Tsurga." Umma Hadiza tayi murmushi "Kingane ko Hadiza? " "Nagane Hajia. Allah ya saka da alkhairi." "Aamin ya rabbi " "Da akwai abunda zan kama kafin na tafi?" "A'a babu. Ki tsaya kici abincin rana ko zaki tafi da shi kici a gidah ?" "To Hajiya." "Okay great. " Dr. Hameedah da kanta ta nufi kitchen din. Masu dafa abincin gidan har sun dafa sun kawo. Wata food flask ta dakko me girma ta zuba mata abincin aciki . "Daga yau ga food flask din abincin ki Hadiza. " "Hajia du wannan?" "Eh..." "Nagode. Allah ya saka da alkhairi. Abincin yayi yawa Hajia. Kinga na dazu ma na rage zan tafi dashi. Da kin rage." "Ki dena cewa haka Hadiza. Naga yaran naki ba maza bane. Sai mace daya dake zuwa makaranta ? Ko ta iya girki?" "Eh su uku ne Hajia. Eh ta iya babu lefi." "To banason musu Hadiza. Kije kuci da yaran dan Allah kinji?" "Toh Hajia. Allah ya saka muku da alkhairi. Yasa a mizani" "Amin Hadiza " Dr. Hameedah ta fice daga kitchen din. Yayinda Umma Hadiza ta sharce hawayen farin ciki. Ta zura hijabinta. Hadi da harhada komai ta zura a hijabi. "To Hajia zan tafi. Sai zuwa da safen ko?" "Allah ya kai mu Hadiza. Ki gayda yaran." "Zasuji insha Allah. " Ta fuce daga cikin gidan tana mai kambama dattako irin na uwar dakin nata Haj Hameedah. Har ta karasa gidah. Zuciyar ta bata dena yaba kyawawan halaye na Hajia hameedah ba. Tabbas an nuna mata karamci da tsantsar mutunci . Ta shige gidan bakinta dauke da sallama. Zainab ta amsa tana kan kujera turmi agabanta tana dakan kuli. "Umma sannu da zuwa " cewar Waheedah data fito daga cikin daki "Yauwa Waheedah. " "Waye ne ... Iyye?" Kande ta shiga kwarara murya fitowarta kenan daga bandaki. Zanin ya dage ana hango jemammun duwaiwukanta a waje. Bayan sarai tasan ummah Hadiza ce. "Ni ce Marka." "Ah ni fa in ce naga anyi wuff an shige. Ashe sarki da nadi ce. An dandalo arziki an boye a kurya." "Kayya Marka kiyi hakuri. Ba haka bane." Ta yamitsa fuska bayan ta daga hannu ta nana shi a shamilallun cinyoyinta da ba tsoka sai kashi "Kaji tsoron mutum. Wato Hadiza tunda aka samo miki aikatannan kike wani daga kai kina hura hanci. To bari kiji hurerar bappajo (mahaifiyar Umma Hadiza ) itace tsarar cacar baki na ba ke ba. Dande ta mutu ne da girman Allah da yau har gidan bappajon senaje mun kwashi yan kallo da ita. Mtssss! Aikin kawai." Ta karasa fada hade da kwafa ta koma cikin bandakin Jikin ummah Hadiza a sanyaye ta shige cikin dakin su. Waheedah nata rarrashinta. Duk yadda taso ta cije sai data kasa. Wasu zafafan hawaye suka shiga reto a fuskar ta. Domin dan aikin nan data samu ya tsolewa Marka idanu har bata iya boye hassadarta . Dakyar da temakon Waheedah Umma Hadiza ta dena kukan . Ta kasafta abincin. Kuskus ne da jar miya dataji kaji da daffaffen kwai guda 3 . Ta ware musu nasu. Sannan ta dibawa Marka da na MalamNalado da na Inna Sa'adatu. Ko da aka kaiwa Marka sam tace ba zata karba ba sai an canza mata da kashin hakarkari an saka mata cinya mai tsoka. A Kuma kara mata miyar. Babu ma. Sai takan abicinta Umma Hadiza ta kalato ta karawa Markan Waheedah ta mayar mata ta karba. Tana danna loma tana aibata su Inna Sa'adatu ma da Waheedah ta kai catai ba zata karba ba. Karamun dan tah hamisu yasa kukan seyaci. Sai data talle masa keya sau 3. Da karin rankwashi biyu a tsakar kansa. Sannan ta dungurar masa abincin a gaban sa hade da doriyar lailayo ashar ta dura masa Su kuwa su Waheedah sunaci kunnuwan su na motsawa. Ga karin na safe na Zayn da aka barwa Umman na su dana kitchen da akace ta hade. Su Najib sai yagar nama suke suna hadawa da abincin. Farin ciki marar misaltuwa ya bayyana a fuskokin su. Ciki harda Kamal da ke kwance a gefe shima yaci ba laifi. Umma Hadizan nata basu labarin yadda ake mutinta ta agidan na THE ADAMS FAMILY!!! ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 [11/23, 9:01 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:19_ ××× Sannu ahankali, Kwanakin mu nata ja, Ya yinda awanni da mintuna suke shudewa. Kwanakin Umma Hadiza da fara aiki bakwai cif. Sati daya kenan Hakan kuma yayi dai dai da kammalawar karashen aji na daya na babban sakandiren su Waheedah. Lamarin sai godiyar ubangiji. Don zance na gaskiya Allah ya kara saukakawa Umma Hadiza da ahalinta. Ci da shan su acan acan. Don na safe kawai suke saya su ci. Na rana da wanda zasu ci da daddare Umma Hadizan na tahowa dashi daga gidan aikin na ta. =========. ===========. Tunda ta tashi da safe bayan ta gama zuba ruwan, Dauraye kwanuka tayi ta kife hade da kunna turaren wuta na tsinke. Daki ta koma. Umman su na kwance . Idanunta sun kada sunyi jazir. Ya yinda jikinta ya dau zafi sosai. Waheedan ta taba jikinta tana rausayar da kai. Cikin rawar murya tace, "Umma .. Jikin ki zafi." "Waheedah ya akai?. Bari na tashi ." "Umma baki da lapia. Muje kyamis" "Lapia ta lau Waheedah." Ta fada cikin dauriya. Nan da nan hawaye suka shiga reto a kyakkyawar fuskar waheedan. "Umma Allah ya baki lapia. Wayyo Allah na Umma." Umma Hadiza taja siririn tsaki. Cikin kufulewa ta dubi Waheedah "Allah zan make ki idan kika sake mun kuka. Shikenan ni ba dan adam bace kamar kowa da ba zanyi rashin lapia ba? Haba Waheedah." "Ummah kiyi hakuri " "Yauwa, Kin leqa dakin su Yayan na ku?" "Eh ya koma bacci shi " "Toh. Ki duba kasan samirar can akwai dari biyu ki sayo kosai ga ragowar biredin jiya nan sai ku hada ku ci. " "Umma ke fa?" "Je ki ki sayo ke dai" "Tah " Bata sake cewa komai ba, Ta miqe ta dauki kudin bayan ta zura hijabin ta. Tana tafe tana tunanin halin da ta baro mahaifiyar tasu aciki. Ta sayo kosan ta dawo gidah. "Umma gashi " "Toh. Dibi naki ki kai musu" "Umma ke fa?" "Wai Waheedah menene haka iyye? Ina magana kina yi. Zaki tashi ko sai na bar miki wajen?" "Kiyi hakuri Umma." Da sauri ta dibi nata jikinta na bari. Ta gutsiri biredin ta mayar musu nasu Ta tashi ta kai dakin su Najib. Bayan ta kwankwasa yar kofar kafin ta shiga. "Umma na kai musu " "Madalla " cewar Umma Hadiza. Ta miqe dakyar tana gyara zaman hijabin jikinta. Tun dazu take son tatafi gidan aikinta . Amman data yunkura zata tashi sai jiri ya debeta. Tanata daurewa dai. Har ta tsaya a tsaye. Waheedan nata kallonta cike da tausayawa. Har ta kai kofa jikake luuuuuu! Wani jirin ya sake dibanta. Sai dabas tayi zaman dabaro a kofar dakin. Ya yinda kanta ya bugu da kofar dakin. "Wayyo sannu Umma." Waheedah tayi kanta da sauri cike da tausayawa "Umma sannu " "Uhum." "Ina ne yake maki ciwo Umma?" "Ba ko'ina Waheedah." "Umma gashi kin fadi " Umma Hadiza bata sake ce mata komai ba. Ta miqe zata tashi nanma ta sake zubewa a kàsa Da sauri waheedan ta nufi wajen Yayan su Kamal. "Yaya" tace da shi Ya tsaya yana sauraron me zata ce? Hannun sa dauke da biredi da kosai yana ci , "Umma ce Yaya." "Meya faru da ita?" "Batada lapia. Tanata faduwa da ta miqe " Bai sake cewa komai ba. Bai kuma tsaya ta karasa fada ba. Ya miqe dukkuwa da shi dinma jikin sa babu kwari. A bakin kofar dakin ya hangi Umman tasu tanata kokarin tashi. Har tayi amai awajen dan kadan sai nishi take "Ummah.. SubhanAllah! Ashe baki da lapia?" Ta dan juyar da kanta gefe kawai. So take ta miqe ta kasa "Waheedah gyara wajen bara na sako riga mu tafi asibiti " "Babu inda zanje Yayan su. Lapia ta lau " "Ummah bakida lapia. Maybe zazzabin malaria dinnan ne da aketa yi wallahi. Kiyi hakuri " Umma Hadiza ta sake miqewa cikin dauriya wai ita gidan aikinta zata je. Tana tafiya tana kama bango. Marka dake kofar dakinta tana kallon su ta tabe baki kawai. Cikin haka sai ga malam Nalado ya shiga gidan yana wakar garaya. Yaja yai turus ganin su baki daya a tsakar gidan "Menene haka. ? " "Umma ce batada lapia Baba." "Zo nan mai sunan malam. Ni na aika na iro ya kira mun kai." Cewar Marka cikin muryar isa da gadara. "Umma batada lapia Baba." "Meye garungamun sa da ita? Iyye? Ni fa Malam nagaji da saye sayen da kukeyi." Cewar Inna Sa'adatu data fito daga cikin dakinta. Daman tun dazun tana leken su ta wundo. "Najib zo ka rakani mu kira Nase me kyamis." Cewar Kamal. Ya fice dan tsabar kidimewa jikin sa ko riga babu sai dogon wando. Yayinda Najib ke binsa a baya yanata sauri shima. Jikin su baki daya yayi laasar ganin yadda mahaifiyar tasu ke tsiyaya amai. Marka ta ja kwafa tana girgiza kafafu. "Wannan amai dai a bincike sa , Ahto " Malam Nalado yayi mata alamar da tayi shiru. Fuskar sa da alamun rashin jin dadin kalaman mahaifiyar tasa. Umma hadiza na jin su. Ta kasa cewa komai. Baki daya amai ne ke kwarara tamkar zata amayar da kayan cikinta saboda azaba harda kakkari. "Sannu Umma..." Kada kai kawai take. Ta kasaa amsa waheedan Cikin haka sai ga Najan Isubu ta zo ta da sauri. Mayafinta ko gama yafuwa baiyi ba. Ta shiga gidan cikin kidimewa . Da sauri tayo kan Hadizan tana sallallami "Sannu Hadiza. Yanzu su Kamal ke gayamun ...." "Gayyar Munafukai... " cewar Marka. "Debo kasa a waje Waheedah ki sauri " Nan da nan Waheedah ta fita ta ebo kasar ta kawo. Najan ta zuba awajen da Hadiza ke aman. Tanata doka mata sannu. "Ni fa nagaji da nuniyar isar da ake a gidan nan mai sunan Malam." "Marka kiyi hakuri." "Sai yaushe ne Hadiza zata bar gidan nan?" Da sauri Najan ta juya tana kallon Marka. Hakama Umma Hadiza da Malam Na lado. Waheedah baki daya sai kanta ya kulle sahoda meyasa Umman su zata bar gidan akan me? Bayan ga Inna Sa'adatu nan da yaranta "Shekara nawa kenan kuna rokana da rufa rufar zancen nan? Nagaji. Nace nagaji. An kai ni makura. Ai yaranta sun girma ba jinjiraye bane. Ko yanzu aka aurar da Wahidin zata haihu. Don haka maganar a boye zance haka nan ya isa." "Marka d..." "Ya isheki Naja" "Shekara nawa Hadiza zata dauka tana zaman yaranta... Bayan tun tuni auren su da mai sunan Malam ya kare? Iyye? Nace sai yaushe zata tashi ta bar mana gidah?........ ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰[11/23, 9:01 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:20_ ====== "Haba Marka.... Menene haka fisabilillahi?"Najan Isubu ta fada cikin tsantsar takaicin Markan. "Yo ai gaskia ne. Hakurina ya kare . Sai yaushe ne Hadiza zata bar gidan nan.?" "Marka wai meyasa kike mantawa da igiyar aure baa hannun ki take ba? Menene riba shiga tsakanin su da kike yi? Idan ya shikata na menene tana zaman yayanta za ki takura sai ta tafi?" "Saboda bana raayin zamanta anan din." "To ki rabu da ita mana tunda ba akan ki take ba ." "Kinga Najaatu tun muna sheda juna ki bar shiga hancina ki kudundune. Ina tsoron ranar da zan samu Isubu na sanar masa duk tsegemun da kike yi. ... " "Yo Marka idan kin gaya masa ma ai ba wani muguntar nake ba. Na menene don ina aminta da surukar ki zaki dasamun qusar tsana? ... Me Hadiza ta miki? Tun ranar da aka kawo Hadiza a matsayin matar Malam kika tsaneta. Saboda me? " "Saboda Tsayyabu uban Dan Ali....(mahaifin Najan) idan kin gano su wanene to saboda su na tsaneta. Akeken banza da wofi, Afiruwa. Ke ba tsaran maida magana ta bace. Kinyi kadan " Marka ta karasa fada tana nuni da yatsanta a fuskar Najan Isubu tamkar zata tsone mata idanu. Waheedah ta kasa magana. Ta kasa zama Kuma . Tana tsaye tamkar sanda. Gaba daya duk wata laka ta jikinta ta mutu. Sam ta kasa gane inda maganar su ta dosa . "Umman su da Babansu auren su ya rabu tun shekarun baya? Kai gaskia bata yadda ba. Ta shiga girgiza kai ita daya. Tana yin baya da baya ...saura kadan ta doka kanta a bango Najan Isubu ta riqota da sauri "Menene haka Waheedah.?" "Dan Allah dagaske ne? Dagaske ne auren Umma ya rabu? Dagaske ba aure?" Ta shiga tambayar Najan Isubu. Muryar ta cikin kidima da tsantsar tashin hankali. "Kinyi wanka kinci abinci?" Tambayar da Najan ta mata kenan. "Eh." "Toh zura hijabin ki. Kije gidan aikin mahaifiyar ku. Ki sanar musu batada lapia ne. Duk aikin da takeyi su gaya miki kiyi. Kafin Allah ya tashi kafadunta kinji ko?" "Ai t...." "Bar musu Waheedah. Jeki kawai " "Bansan inane bangaren ba Aunty " "Inde kin shiga gidan ki tanbayi sashen da Umman ke aiki. Kingane? Shine na fari kafin dayan sashen." "Tohm " Bata sake cewa komai ba. Ta shiga dakin ta dakko hijabinta. Dan turaren ruwanta da Yayan su ya bata ta dakko ta dan diga a tafun hannunta ta shafe jikinta da shi. Ta zura hijabin gabanta na tsananta bugawa Sai waiwayon Umman su dake durkushe tana numfarfashi take. Najan Isubu ta daga mata hannu ta nai mata alamar da ta tafi kawai. Waheedah ta fice daga gidan . A kwanar layin gidan ta ci karo da su Kamal . Suna ganinta dukkan su su biyun suka shiga tambayar abun da ke damunta ? Ganin yadda hawaye daya na bin daya ke kwarara a idanunta. Musanman da suka bar mahaifiyar tasu a gidah cikin matsanancin hali na rashin lapia. "Menene wai Waheedah .. Umma ce? Wani abun ya sake faruwa da ita?" Cikin sake fashewa da wani sabon kukan. Hadi da kifa kanta a jikin bango tace, "Marka tace lalle Umma tabar gida." "What nonsense....!!! Akan wane dalili?" Kamal ya tambaya cikin zafin rai. "Wai ba aure a tsakanin su da ...." "Bangane ba aure ba. Wannan wane irin rayuwa ce?. A yanzu ta sa ya saki Umman kenan? Kuma dan tsabar renin hankali a ...." "Wai yaya sun dade da rabuwa ..." "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun!!! " Kamal ya shiga maimaitawa. "Yaya kai ma baka sani ba da ma?" "Bansan komai akai ba Waheedah... Yanzu ina Umman?" "Tana can tana amai... Aunty Naja na temaka mata." "Yanzu me kyamis din zai karaso .. Ina zaki?" "Gidan aikin Umma ..." "Yauwa gwara kije kar su jita shiru. Ki kuma share kukan nan haka. Nasan koma menene sharri ne na tuggun Marka. Duk ma menene itace kan gaba akan ganin ya wakana. Amman ba komai, Ai Allah ba azzalumin sarki bane. Zai ma Umma sakayya nan kusa da yardar Allah " "Insha Allah.... Je ki " Tafiya tayi tana waiwayon su. Kamal ya samu gefe ya tsugunna. Yayinda Najib ke a tsaye ya tokare bayansa da kafar sa daya. Kansa a sama yana tunani. Daman tun sanda Yayyun nasa suka fara magana. Zuciyar sa ke kai kawo akan zancen. Cikin haka mai kyamis din ya zo ya same su. Daman ca yayi suyi gaba kafin ya tattara komai ya cinmasu Najib ya yi masa iso cikin gidah. Dakyar Marka tayi shiru tana yada zance. Har mai kyamis din ya shiga yana yan gwaje gwajen sa da tanbayoyin sa akan Umma Hadiza da saboda aman data jera lokaci tanayi baki daya ta rame. Manyan idanunta sun kara firfitowa waje tubarkAllah. ×××NEW GRA SHURAH××× Waheedah na tafe iska mai sanyayawa na kadata. Sanye take cikin doguwar riga ta atamfa baka mai zanen kujera ja Sai hijabin dake jikinta shi ma ja ne daya amshi kwalliyar jikin atamfar ja Kai dakaga yanayin yadda kayan suka zauna a jikinta zaka rantse gugar iron ce. Nan kuwa kayan ma ninkin guga ta musu. Ko'ina na jikinta tsaf tsaf hatta takalmin da ke dogayen sahunta na samfarin dan madina. Sanyayyen turaren jikinta mai dadi bame hawa kai ba nata gauraye ilahirin jikin ta. Gabanta na tsananta bugawa. Haka ta shiga tafiya a unguwar da Umman tasu ke aiki. Karar karnuka da tsuntsaye sai tashi suke. Haka dai Waheedah ta daure ta karasa har ya zuwa kofar gidan na The Adams family!! Daya daga cikin masu gadin yana ganinta ya tashi yana nufar inda take "Ina kwana?" Ta gayshe shi kanta a kàsa. "Lapia lau...wajen wa kika zo? Ko masu kawo goron nanne na sayarwa? Na shekaran jia ko?" "A'ah bani ba ce ..." Ta amsa shi cikin sanyayyar muryar ta Dai dai lokacin da wasu manyan motoci masu nishi da kyawu suka danno kansu zuwa gingimemen gidan na the Adams family. Nan da nan masu gadin suka bude musu gate. Jufa jufan su 3 suka kutsa kai cikin gidan. Waheedah ta zubawa sarautar Allah idanu tana bin yadda motocin suka tulesu da kura da kallo. "Yauwa ke menene ne? Sauri muke munada baki?" Mai gadin dazu da suka rufe gate ya cigaba da tanbayarta. Don tambayar farko daya mata bata kaiga sake bashi amsa ba baqin suka zo. Yabar inda take zuwa wajen baqin "Sunana Waheedah. Nazo nan gidan ne taya su aiki." "Akan me zaki tayasu aiki. Ko irin masu barar nan ce ke! ? Malama yi gaba. Ga ki komi fes fes kankanuwar yarinyar ki da ke saboda mutuwar zuciya shine kikazo nan din maula ko? Zaki matsa ko sai na mauje keyar ki?" Waheedah ta girgiza kai kawai "Mahaifiyata ce ke aiki anan gidan. To yau bata d...." "Kyaleta Labaran..Ke yar Umma Hadiza ce?" "Eh .." waheedan ta amsawa wata kyakkyawar budurwa data fito waje. "Okay shigo ciki. ...." Nadra na gama fada ta karasa shiga ciki. Daman mahaifiyar ta Dr. Hameedah ce tace tazo ta ko Hadiza tazo masu gadi sun hana ta saboda baqin da zaayi. Ta shigar da ita "Kema baki bayani ba " cewar me gadin daya hana Waheedah shiga ciki Bata kula shi ha. Tabi bayan Nadra da sauri. Wayar Nadra ce ta shiga karaa. Da sauri ta dauka ta kara a kunnenta. "Bata zo ba. Amma dai luckily enough na samu daughter din ta. Har ma mun shigo tare .." Waheedah nata kalle kalle haka suka karasa shiga cikin gidan. Waheedah ta dade nutsuwar ta bata dawowa ba. Saboda madaukakiyar mamakin girman gidan da abunda ya qunsa... "Nadssss ." "Sis Ahlaaam....." Nadra da wadda ta kira Ahlaam suka rungume juna cikin farin ciki. Waheedah ta tsaya tana jiran su. Kai daka gansu kasan yan uwa ne. Saboda kamar su sosai .. lamarin se godiya ga Allah. . Da dimbin yabawa da ganin daraja agare shi. Domin shi din mubuwayi ne gagara misali. ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 [11/23, 9:01 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:21_ ======       *Waheedah* dai taja tunga a tsaye ta zubawa sarautar Allah idanu. Idanunta nata wulqitawa tana mai karade gidan da kallo. Ai gaba daya yadda Umman su ke tsara haduwar gidan. Sai taga a zahiri ma yafu kawatuwa sosai. Ga bishiyu da suka ingattu da albarkacin ganyayyaki sunata kadawa. Wata iriyar iska mai ratsa jiki ce ke busawa ahankali Ya yinda Ahlaam da Nadra ke gaisawa sun manne da juna suna farin ciki. Can sai lokacin da wata mata ta fara zuro kafafinta dake sanye cikin takalma masu laushi da kyawu. Can sai ga sandar da take dogarawa nanma ta zuro ta kasa. Kafin direban ya sake wangale kofar motar. Dattjuwar ta fito cikin riga da zani na atamfa. Ya yinda mayafin ma atamfar ce tayi mayafin da shi. Wuyan ta me dauke da wuri. Haka ma dankwalin kanta irin masu santsinnanne. Sai hannunta da yasha lalle samfurin dungulmi. Fuskarta kuma da baqin gilashi. Wanda tun wani aiki da akai mata a idanun take saka baqin gilashin. Sakamakon hasken rana da qura kan iya dawo mata da aikin danye. "Ummimi...!!!" Nadra ta fada da sauri. Tana mai rungumar kakarta su. Wata dattjuwa yar kyakkyawa, Bata cika tsawo ba. Kuma sam batada jiki. Kyakkyawa ce. Kana kallonta kasan ta hada jini da fulani.. Yayin da wata mata a gefen ta ke riqe da jakar ta. Nadra ta tafi d sauri ta rungume ta tana farin ciki "Sannun ku da zuwa Ummimi.." "Sannu ka dai Nadra." Ta sake rissinawa tana gayshe ta. Sannan ta miqe. Ummimin na ta sanya mata albarka. Suka rankaya baki daya suka yi sashen Hajia Aisha. Uwargidah kuma mata ta farko ga farfesa Adams. Waheedah na biye dasu a baya , Tafiya kawai take salolo. Zuciar ta nata rada mata kan tabbas Nadra ta manta da ita. Ai kuwa Bata karasa tunanin ba ta tsinkayo muryar Nadra. Suna tafe itada Ahlam. "Na'am... " "Afuwan na bar ki. Wajen su kakar mu naje. " "Bakomi yar uwa." "Sunana Nadra. Ke fa?" "Wa.... Hee...dah" Ta fada a rarrabe. "Sunan larabawa kuma yan gayu ba. Well ni kuma sunana Ahlam . Nadra da ni first cousins ne." "Ah masha Allah ..." Cewar Waheedah. A tsakiyar su suka sakata. Suna tafiya a jere. Waheedah sai raba idanu take. Tana mamakin saurin sabo irin na su. Uwa uba kuma basa kyankyami na ganin ita din ba wata bace. Ba tsarar gogawar su ba ce . Sashen Barr. Aisha suka shiga. Da sauri ta taho cikin farin ciki da girmamawa wa ta tarbe su. Ta rungume Ummimi bakinta tamkar zai wage . Ta rissina har kasa ta gaishe da ita cikin girmamawawa. Ummimi ta amsa da fara'a. Ta zauna akan kujera mai cin mutum uku . Nan da nan su Ahlam suma suka shiga gayshe da Barr. Aisha. Ta amsa tana kiran sunayen su. Waheedah ma ta gayshe ta . "Ke kuma ya sunan ki?" "Sunana Waheedah " "Masha Allah ... " Ma'aikata ne suka shiga kawo abubuwan motsa baki. Da lemuka da ruwan roba kala kala. Su kayita tururuwar shigowa suna gayshe da ummimin. Cikin haka Haj Hameedah ta shiga sashen itama. Sanye cikin laffaya baqa mai kwalliyar pink Ta tsugunna har kasa ta gayshe da ummimin. Ummimi ta amsa da fara'a lullube a fuskarta Ta juya ta gayshe da Barr Aisha. Itama ta gayshe da ita. Kafin su Ahlam su gayshe da ita. A kallo na farko Waheedah ta gano itace mahaifiyar Nadra. Saboda tsananin yadda suke kama. "Maa ga Waheedan." Suka hada idanu da ita. Ta saki tattausar murmushi . "Sannu Waheedah. Ina Hadizan, Fatan dai komai lapia?" "Alhamdulillah.... Eh batada lapia ne." "SubhanAllah! Meya same ta?" "Zazzabi take da amai." "Wayyo. Allah bata lapia yasa kaffarane. " "Aamin Yaa rabbi." "Ummimi me zaa dafa muku?" "Ko meye ma Hameedah." "Toh . Bari na je." "Sannu da kokari." Fita hajiya Hameedan tayi. Nadra da Waheedah suka bi bayanta. A kan hanyar su ta komawa sashenta ta sake cewa da Waheedah, "Amma an kaita asibiti ko?" "Na baro su dai me kyamis ze duba ta" "To Allah bada lapia. Tun safe nake jiranta. Naji shiru. Na dauka ma ko tazo masu gidah basu bari ta shigo ba saboda baqin da za'ayi. Nasa Nadra taje ta dubo. Allah sarki hadiza ashe batada lapia " "Eh ..." "Tohm shigo ciki." Waheedah ta shiga cikin parlorn tana raba idanu. Lalle dukiya tayi kuka. Idanunta suka sauka akan wata jirgegiyar tv da sauran kayan kallo "Zauna mana Waheedah." Waheedan ta dan tsakure akasan kujera kafin tace, "Ance a nunnunamun abubuwan da zan yi kafin Umman ta mu ta samu sauki " "To Waheedah ba matsala . Zo ki ga " Haj Hameedan tayi gaba. Yayin da waheedan ke biye da ita. Ta nunnuna mata komai da yadda zatai amfani da su. "Kinga abincin ta ma..." Ta nuna mata wata food flask katuwa. Kamshi sai tashi yake daga cikin ta. "Allah sarki ....." "Zaki iya kai mata ki dawo?" "Toh ko zan kammala aiyukan?" "A'a kai mata dai. Akwai kunu ma gashi can tunda zafin su ta samu ta ci." "Tohm.." "Yauwa Waheedah " A cikin wani kwando ta jera mata kayan abincin kai kace wata babbar bakuwa zaa kai wa. "Rike dakyau." "Angode Allah ya saka da alkhairi Hajia..." "Aamin Waheedah, Ki cemun Maa haka su Nadra ke kirana kinji ko?" "Tohm ...Maa" "Yauwa Waheedah. " Daukar kwandon tayi cikin nutsuwa ta fita zuwa gate din. Ta ajiye a kasa ta bude gate din sannan ta dauka ta fice. Kamshin soyayyan nama da na tafarnuwa na ta dukan hancin ta a haka ta karasa gidah Bakinta dauke da sallama ta shiga cikin gidan.., Marka na zaune akan turmi tana tsintar shinkafa. Ta hararo kwandon dake hannun Waheedah tana tabe baki. Waheedan ta shige da kwandon cikin dakin su. Umma Hadiza na kwance akan katifa. Yayin da dayan hannunta kuma daure yake da abun karin ruwa. Har ya kare wanda aka saka matan kafin me kyamis din ya koma anjima. "Sannu Umma..." "Yauwa Waheedah. Ya kika dawo?" "Ca tai nayi sauri na kawo miki abinci. Nace ta bari ma na kammala aikin tace a'ah .." "Allah sarki Hajia ... Mungode Allah ya saka da alkhairi." "Aamin Yaa rabbi. Ki tashi ki sha kunun da abincin." "Dakko kofi da kwano ki zubawa Marka " Waheedah ta turo baki gaba. "Umma da dai kin fara ci." "Je ki dakko na ce ." "Toh." Da sauri ta dakko kwano da kofi wankakku ta ajiye. "Zuba mata kunun ki zuba mata abincin a plate." "Tohm." Ta zuba kunun a kofi dake tashin kamshin gyada da kayan kamshi. Ta bude food flask din. Kwai ne da dankali da soyayyan nama a gefe. Ta zuba komai a farantin zata miqe Umma Hadiza ta ce, "Kara mata waheedah.." Waheedah ta sake karawa. Ta nunawa Umma Hadizan sannan tace yayi. Ta fita ta kai wa Marka "Gashi inji Umma. Daga gidan aikinta aka bata" Marka ta yamutsa fuska hadi da wulqita idanu ta hango lafceciyar wainar kwai da dankali da nama. Ga kunu kuma. "Sai da aka ci aka cinye.? Kalli dan abunda aka sammun. Aikin kawai " Ta wafta jikinta har yana rawa...... ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 [11/23, 9:01 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:22_ =====    Waheedah bata ce wa Marka kanzil ba ta koma daki abunta "Ki tashi kici Umma." "Dibi kici Waheedah. Ki raba mu ku da su Yayan ki da Najan Isubu. Don sai yanzu ta tafi gidah yo wanka. Zata dawo " "Allah sarki aunty Naja. Allah yabar zumunci." Nan da nan kuwa ta fara dibarwa Umman tasu nata. Sannan ta raba musu nasu. "Umma ki tashi ki ci " "Banajin yunwa .." "Dan Allah Umma " Umma Hadiza ta daure ta tashi daga kwanciyar da take. Taja plate din gabanta tana ci tana hadawa da kunun. Hakama Waheedah da kunnuwanta sai motsawa suke don dadi. "Gaskia abincin nan yay dadi " "Ai Hajia ta iya girkuna." "Sunada kirki Ummaa. Ban baki labari ba. Da naje fa hanani shiga masu gidan su kayi daga farko " "To pha SubhanAllah... Baki ce musu ni mahaifiyar ki bace?" "Kwata kwata sun hanani. Saboda wai baqin da za suyi. Ina zuwa kuma bakin na zuwa su ma. A wasu manyan motoci." "Lalle bakin na karramawa ne. To waya shiga da ke kenan?" "Wata Nadra ." "Okay Nadra . Yar Haj Hameedan ce ai." "Eh na sa ni., Wai itace ma ta aikota wajen ko kinzo sun hana ki shiga. Tana zuwa ta ganni sai tai musu bayani suka kyaleni na shiga." "Allah sarki " "Gaskia sunada kirki Umma. Baki ga yadda suka mun ba gaba dayan su. Kamar irin tun da can dinnan sun sanni." "Allah sarki su Hajiya. Akwai karamci "Wadda tazo din ina kyautata zatom mahaifiyar mai gidan ce. Wata dattjuwa wai Ummimi " "Tabbas naji sunan nan Hajia na fada." "Eh tazo da maaikatan ta da wata budurwa . Tace mun sunanta Ahlam." "Allah sarki. Allah ya saka musu da alkhairi." "Wallahi sun burgeni sosai wallahi.. Ba ruwan dukkan su. Har sashen dayar matar mu kaje." "To pha meya kai ku?" "Anan tsohuwar ta sauka. Don naga Maa ma na tambayarta abincin da zaa dafa mata." "Allah sarki baiwar Allah." "Yauwa ni na manta ma ban gaya miki ba." "Meya faru.?" "Tace wai na dinga kiran ta da Maa" "Allah sarki Haj Hameedah ... " Waheedah ta gama bata labarin komai tsaf. Sannan ta kuskure bakinta ta mayar da hijabinta ta koma gidan aikin Umman su na The Adams family. Tana zuwa ta shige ciki ba tare da masu gadi sun sake hanata ba "Kin dawo Waheedah.?" "Eh na dawo Maa " "Masha Allah. To ya jikin Hadizan?" "Ah da sauki . Na baro ta ma tana cin abincin. An gama sa mata ruwa." "Oh Allah sarki Hadiza , Har da karin ruwa.?" "Eh." "To Allah bata lapia. Yasa kaffarane Amin." "Amin , Bari na dauraye kayan " "Tom Waheedah." Nan da nan ta hada ruwan kumfa ta wanke kananan kayan ciki da safuna (socks) na Moha . Ta dauraye ta shanye. Ta goggoge ko ina tamkar yadda suka koya mata. Sannan ta wanke mopping sticks din da dusters. "Ah sannu Waheedah. Kina da saurin aiki irin na Hadiza. Masha Allah." Dan murmushi Waheedah ta yi. Tana mai lankwasa yatsun hannuwan ta . "Allah miki albarka." "Aamin Maa." "Zauna ki huta. Ga abinci nan ki ci kafin a kammala na rana." "Wallahi na koshi Maa. Ai na ci na wajen Umma. " "To kya sake ci anjima." "Tohm.." Can wajajen 12 da rabi Moha ya dawo daga makaranta. Da gudu ya rungume mahaifiyar ta su yana tsalle. "My little sun shine." "Maaaa." "A zubo abinci." "Wannan wacece?" Ya tambaya yana nuna yatsansa akan Waheedah . "Sunan ta Yaya Waheedah ..... " "Yaya Waneeda." "No Yaya wa... Hee... Dah." "Okay Yaya Waheedah." "Ya sunan ka?" Waheedah ta tanbaye shi tana murmushi. "Sunana Moha. " "Sunan sa Muhammad. Muna kiran sa da Moha." "Allah sarki . Ajin ka nawa?" "Maa what's Aji in english.?" "Class/grade" "Oh! I'm in grade one . " "Masha Allah ..." "Ke fa?" "Ni ss2 zan shiga." "Okay .. "    Haj Hameedah ta miqe ta nufi babban kitchen din sashenta inda maaikatan ke girki. Ta dudduba kan abubuwan ta koma dayan kitchen din dake parlorn inda take gashi. Waheedah ta miqe tabi bayanta . "Maa akwai abunda zaa tayaki?" "Babu komai Waheedah. Dama gashi ne nake yi anan din. Can babban kitchen din maaikata na abinci. " "Okay. Sannu da kokari." Haj Hameedah ta zura safar girki tana dudduba kayan hadin jikin naman kajin. "Wannan gashi ne.?" "Eh nayi marinating ne da kayan hadi. Se gasawa kawai." Waheedah ta kada kai . "Kin iya girkuna?" Ta dan yi murmushi kafin ta ce, "Bakomai ba. Na de fi iya wasu abubuwan . " "Ah inde kin iya girki ai da sauki. Allah ya temaka. Kai temake ni. Kinsan na manta da tafarnuwa " "Wai." "Yi sauri ki dubamun cikin freezer dinnan daga kasa zaki ga tafarnuwar a wani canister." "Tohm" Nan da nan Waheedah ta duba ta dakko ta miqa mata. Tafarnuwar a dake take. Haj Hameedah ta diba ta zuba acikin gashin tana cakudawa . Waheedah ta dauki wasu canisters din na spices tana dubawa. Sai kamshin abincin larabawa suke . Haj Hameedah ta janyo abun grilling din tana dudduba shi. Kafin ta sauke kallonta akan Waheedah. Cikin murmushi tace da ita, "spices/seasonings ne na larabawa .." Ta shiga daukar kowanne dai dai tana gaya mata sunayen su, "Wannan Sadaf mint leaves ne, Wannan, Natural sidr leave sai, Pure black seed ( Black cumin seed), Ga Nutmeg, sai cardamom, Wannan sumac, Sai hulba , Fenugreek ,Allspice Cloves, Ginger..." "Masha Allah.....Gaskia suna da kamshi Maa." "Sai ma a abinci..." "Gaskia daga jin kamshin su ma " Ta dauki duster ta shiga goge kitchen cabinets din. Duk kuwa da ba datti suka yi ba . ×××××       A gajiye yake likis saboda gaba daya jiya bai yi wani baccin kirki ba kuma tun kafin asubah bai sake runtsawa ba ya fita. Dawowar sa kenan cargos din kayan su sun sauka a site yaje ya dubo. Sanye yake cikin manyan kaya. Riga da wando na shadda. Rigar iya gwiwa sai wando. Kalar dark blue. Hular kalar kayan sa ta zanna bukar na hannun sa. Yayinda half covered shoe dinsa da agogon hannun sa kalar aikin kayan sa ne. Sai kamshin turaren Calvin Klein ne da Rasasi suke tashi a jikin sa. Yana sallama tun daga bakin kofar kitchen ya samu zuciyar sa da sauya bugu . Bugun mai duka da sauri sauri. Kamshin turaren da bazai taba mantawa ba ya shiga yawo sosai a kofofin hancin sa. Ya lumshe idanu ya bude. Ahankali ya saka hannu ya tura kofar kitchen din ya shiga....... ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰[11/23, 9:01 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:23_ ===   Yana shiga idanun sa suka sauka akan na Waheedah dake tsaye tana goge hannun freezer. "Maaaa " Ya fada a ahankali yana takawa wajenta "Naam Zayn. Ka dawo?" "Eh.. Yau baki je asibiti ba?" "Sai da daddare insha Allah inada appointments da Nol da Maxicare." "Okay Allah ya temaka Maa." "Amin Zayn. Abincin ka na kan dinning " Har ya juya zai tafi sanyayyar muryar Waheedah ta doki kofofin kunnen sa, "Ina kwana?" "Lapia." Ya amsa ta kasan makoshin sa ya fice. Sam Waheedah bata jiyo amsa gaisuwar da yayi mata ba. Ta tabe baki tana mamakin da alama shi daya ne me halin shariya agidan. "Ungo kai wa Zayn cup dinnan na manta." "Tohm." Waheedah ta saka hannu ta karbi cup din da ke kan wani karamun tray ta tafi . Kalle kallen inda zata hango sa take. Can ta ganshi akan dinning yana bude food flasks. Ta je ta ajiye masa tray din agaban sa . Ta juya zata tafi ya dakatar da ita. "Goge shi da handkerchief ." "A'ina yake?" Yai banza bai amsa ta ba. Sai ma sake zuba liver sauce da yake akan soyayyiyar doyar gaban sa. Dudduba wa ta shiga yi tana mai kaude kauden kayayyakin gabanta. Dogon tsaki yaja ya janyo handkerchief din dake kan despenser. "Afuwan ban gani ba ne."  Bai kulata ba ya cigaba da yankar doyar yana hadawa da sauce. Gashi zuciyar sa tamkar ta faso kirjin sa ta fado kasa. Ta dan dakata can ta matsa daga wajen ta koma kitchen. "Je ki huta Waheedah." "Da zan dauraye kwanukan ne." "No kakki damu, Ai akwai masu wankewa " "Tam. " "Ki zauna a parlor idan kuma zaki kwanta to akwai daki idan kin haura stairs din bene daga daman ki " "Tohm Maa " Tana fita daga kitchen ta zauna akan wani center carpet dake kan wata corner an yi ado da console awajen da wasu vases na decoration . Tsayawa tayi tana karewa wajen kallo don ba kadan ba ya kawatu. Ta dora hannunta akan lallausan carpet din tana shafa shi. Sai ga Ahlam ta shigo cikin sashen bakinta dauke da sallama . "Wa'alaykm Salam..." Waheedah ta amsata tana murmushi. "Ahh me sunan yan gayu. Kina hutawa ne?" "Eh ..." "Allah sarki, Ina Nadra?" "Wallahi bansani ba. Ko tana sama? Bari na kirawo ta ." "No basshi zan hau. .." Har ta kai matattakalar bene na biyu ta hango Zayn ta cikin wani mudubi da akayi kwalliya da shi . Fasa hawan tayi ta koma wajen sa da sauri tana dariya. "Zayn Adams...." "Na'am Ahlam... Ya kike?" "Lapia kalau ... Shine baka mun magana ba? Ba dan na hangoka ba da shikenan ba zaka mun magana ba... Uhm?" Ta dora hannunta akan nasa tana murzawa. Ya janye da sauri yana goge hannun nasa da tissue paper.  Murmushi tayi me hade da fari. "Baka ce komai ba ... Zayn." "Ahlaam. Nagaji ne. I'm exhausted beyond your expectation... Please." "Nayi lefi ne? Nace nayi lefi saboda nazo wajen ka?" Ya girgiza kai ahankali . Hade da sauke nannauyar ajiyar zuciya. Waheedah na jiyo dik abubuwan da suke cewa. Da sauri ta mike zata haye dakin da akace yana hanyar bene. "Zo nan Waheedah...." "Wa...Heee.. Dah.…! " Ya furta kasan maqoshi yadda shi kadai ya jiyo abunda ya fada. Ya na mai satar kallonta ta gefen idanu. "Ga ni Aunty....." "Ahh ... Kicemun Yaya dai. Sis Ahlam ko Yaya Ahlam, Kinji yar kanwata ? " Waheedah ta daga mata kai alamun toh. Kafin tace, "Tohm Insha Allah.." "Yauwa! Good girl... Kalle mu muna kama da shi ko bama yi?" Waheedah ta daga idanunta a hankali. Hade da gyara zaman gilashin idanunta. Ta sauke kallonta akan Ahlam kafin ta sake juyawa ta kallo Zayn. Da sauri tace, "Kuna yi..." "Jayyid.. Kaji ko itama tace muna kama. ?" Bai ce komai ba. Sai ma janyo tissue da yayi ya goge bakin sa. "Hubba bubba. Tace muna kama... Say something pls " "Muna yi..." Ya fada badan ya so ba. Waheedah dai na tsaye a akansu. Tana lankwasa yatsun hannuwan ta. "Shikenan dear sis .. . Mungode, Hubby na ne." Ahlam ta fada wa Waheedah tana murmushi. Waheedan ta gyada kai kawai itama tana dan murmushin. Ashe ma miji da matane amman yake shareta? Lalle bashida mutunci. Kuma da alama yana cikin maza marasa darajta matayen su. "Kije sis .." "Tohm." Daman ta gajin da tsaiwar da tayi akan su. Ta haye ta shige dakin da Maa tace ta shiga. Bandaki ta shige ta watsa ruwa. Sai da tayi da gasken gaske kafin ta gano yadda ake bude famfon. Ta dauro alwala jin ana kiraye kirayen sallar azahar na daya saura. Sallaya da hijabi gasunan an shimfida da carbi akai. Don haka tayi sallah da adduoi. Ta dan zauna tana zikiri kafin ta miqe ta koma kasa wajen Maa. Already Maa din ta kammala gashin da take. Har ta zuzzuba komai a food flask . Maaikatan na dauka suna kai wa Ummimi a sashen Haj. Barr Aisha. "Sannu da aiki Maa." "Yauwa sannun mu Waheedah. Ga naki abincin can a cikin plate. Na food flask din kuma na Hadiza ne. Idan zaki tafi seki tafar mata dashi " "Tohm Maa. Angode Allah ya saka da alkhairi." "Allahumma Aamin Waheedah, Bara nayo wanka na sakko " "Tohm sai kin dawo " Da sauri ta karasa wajen plate din. Fried rice ce lafiyayyiya da taji hanta sai sauce din nama da gasasshiyar kaza a gefe. Sai wani kwano karami daga kasan da aka dora plate akan sa. Soup din catfish ne daya gaji da haduwa. Ta wanko hannunta da sauri a sink ta shiga cin abincin bayan tayi basmala. Kunnuwanta har wani motsawa suke saboda tsananin dadin da abincin yayi mata . Kasa boye farin cikin data samu kanta akai tayi. Hawaye suka shiga reto a cikin kyawawan idanunta. Tunda mahaifiyar ta ta haifo ta duniya bata taba haduwa da cima kawacacciya mai madaukakin dadi da gardin dandano irin wannan ba. Maa ce ta bude kofar kitchen din ta shiga tana sallama. "Wa'alaykm Salam..." Waheedah ta amsa tana goge hawayenta "SubhanAllah! Waheedah...kuka? Kukan me kike yi? Fadamun wani abun akai miki? Eh Waheedah? Menene.?" Waheedah ta kasa cewa komai saboda farin cikin dake dankare a harshenta ya mata nauyin furtawa. "Menene . Eh?" Maa ta sake tambaya hankalin ta baki daya ya tashi . "Ba... Bakomi wallahi." "To kukan me kike yi? Ko ni ce? Kinga wayata na manta nasan kuma zaa neme ni kinganta akan microwave na barta. Sai Kuma zan ce miki soup din kifin ma nakine na manta nace iya abincin plate. Dan Allah menene Waheedah?" Waheedah kulawar Haj Hameedah tasa ta kara kaunarta a ranta. Da sauri ta goge hawayen dake tsiyaya tace "Allah maa ba komai. Kawai abincin ne yamun dadi. Gashi kala kala. Bantaba ci haka ba. Shine nake hawayen farin ciki. Allah ya saka muku da madaukakin alkhairi ya kara muku arziki mai albarka Amin. .." Haj Hameedah ta janyo ta jikinta da sauri ta rungumota . Hawayen itama suka shiga kwarara a nata idanun. "Ssssh! Kukan ya isa haka nan Waheedah. Nan ai gidan ku ne. Ya zama na ku. Kema din yar gidah ce Waheedah. Allah ya miki albarka ya baki miji nagari inda zaki je ki huta. Yan uwan ki su huta, Na kusa da ke ma su huta. Gidan jin dadi da kwanciyar hankali. Amin, kinji ko?" "Eh Maaa " "Yauwa yi sauri ki cinye abincin. Kinji ko?" "Tam..." Daukar wayarta tayi. Ta janyo tissue ta goge nata hawayen sannan ta fice. Waheedah ta sake daurayo hannunta ta zauna ta shiga cin abincin tana korawa da ruwa mai sanyi.... ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 [11/23, 9:01 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:24_ Tana karasawa ta yi hamdala . Ta nufi wajen sink ta wanko hannunta da hand wash din da Maa ta nuna mata dazu. Dusters din da suka baci ta diba. Bayan ta mayar da komai mazaunin sa. Ta tattare kitchen din ta yi mopping. Sannan ta fita da moper din da bokitin zuwa famfon baya. Ta wanko su tas ta shanya. Ta koma kitchen din. Wani spray ta gani na saka kamshin gidah na kamfanin da ta gani a rubuce na (yerwa incense and more) Faffesa shi tayi. Baki dayan kitchen din ya gauraye da kamshi. Ta dakko food flask din abincin ta riqe a hannun ta. Maa ta shiryo cikin doguwar riga ta rufe jikinta da mayafin rigar. Tana hango Waheedah ta dashare hakora. "Sakkowa ta kenan ni ma...Sannu da kokari." "Na dauraye su duster din nayi mopping kitchen. Akwai wani abun da za'ayi?" "Sannu da kokari yar albarka. A'a babu komai kin gama. Mungode kwaarai. Dan Allah kiyi wa Hadizan sannu. Yauwa ungo ki bata wannan maganin tasha. Har na tsawon sati daya. " Ta miqa mata wata leda mai dauke da magunguna. Ta cigaba da cewa, "Na zana yadda zata sha kowanne." "Tohm. Allah ya saka da alkhairi." "Aamin. Amin. Nima fitar zanyi ai. Yaran duk suna wajen su Ummimi. " Sai a sannan Waheedah ta daga kai ba kowa a parlorn da dinning area sai Haj Hameedan kawai. "Tohm sai da safe. " "Yauwa Waheedah." A tare suka fita daga cikin sashen. Waheedah tayi hanyar gate don fita. Ita kuma Haj Hameedah ta nufi sashen abokiyar zamanta inda Ummimi suka sauka. ×××× Tanata sauri har ta kusa karasawa gidah taci karo da kawarta Basira. "Kawata daga ina?" "Daga gidan aikin Umman mu nake.. Kawalliya " "Allah sarki Umma. Dazu naje dubuta ai ni da fannah. Awajen Najan Isubu naji." "Eh wallahi zazzabi take " "Allah ya bata lapia mai dorewa. Ciwon da zai sa Umma kwanciya ai babban ciwo ne." "Wallahi kuwa ... Amin. Ya Innar ku?" "Alhamdulillahi sunje dubiya unguwar yan Tasha" "Okay Allah sarki..." Jerawa sukayi suna tafiya suna hirar su ta kawaye . Ta majalisar su Ibrahim suka ketare. Sun jeru samarin sunata hira. Wasu na danna waya. Wasu na cin masarar da suka tsayar da me masarar suna saya. Wasun su na shan shayin cikin wata yar karamar buta dake gaban su. Kamar ko da yaushe. Yayin da wasu daga ciki suke whot wasunsu kuma hira suke mafi yawan su kuma na danna waya. Matashi Ibrahim na cikin jerin samarin dake danna wayoyin hannun su. Sanye yake cikin yadi mara nauyi me layi layi. Kalar qasa. Ya kishingida yana mai duba wayar sa cikin nutsuwa. Kyakkyawa ne wankan tarwada mai matsakaicin idanuwa da dogon hanci. "Wohoho...." Wani daga cikin samarin ya furta. Dayan kuma ya shiga lakato tafun kafar Ibrahim . Cikin rada yake cewa, 'Ga takan, Ga takan...." Ibrahim ya 'daga kansa a hankali ya sauke akan Waheedah dake tafiya ita da Basira. Tamkar an tsunkule shi haka ya miqe da sauri jikin sa tamkar mazari tsabar rawa. Yana mutuwar son Waheedah. Wani irin so yake mata wanda ba zaa iya fasalta shi ba. Ya tsallaka kwalabatin dake gaban sa. Abokan nata masa dariya. Yayi banza da su ya isa wajen su Waheedah dake tafiya. "Waheedah... Waheedah .." Ya kira sunanta yadda zata iya jiyo sa. Ja sukayi suka tsaya. Ya karasa yanata dashare baki yana murmushi. "Ina wuni Ya Ibrahim?." "Lapia kalau Basira .." "Ina yini...!" Waheedah ta gayshe shi cikin ladabi. "Alhamdulillah Waheedateey . Kaif? Ya komai.Tawan.." Basira ta yi yar dariya kafin tayi gaba ta tsaya daga can nesa. "Waheedateey....?!!" Ya sake jan karshen sunanta cikin wata siga ta soyayyah. "Sauri na ke Ya Ibrahim ..." Ta bashi amsa cikin kosawa, Don sam batason kule kulen nan. "Ance Umman ku batada lapia.... Ina ta son shiga na duba ta. Waheedateey, Kin ki bani chance.. Waheedateey inason naga mahaifin ki don ya bani dama na fara zuwa tadi wajen ki . So nake na aure ki Waheedateey kinsani tun ba yau ba ..." "Ban gama makaranta ba. Kuma na gaya maka cewar inason na cigaba da karatu ko da na kare sakandire . A yanzu kuma gaskia ban kai shekarun da zan dinga zance ba. Kayi hakuri " Ibrahim ya dafe kansa. Waheedah na gara rayuwar sa. Yan matan unguwar shura na macewa akan kaunar sa. Duk basa gabansa ita yake so. Amman kwata kwata ita din bata yin sa. Ya sauke ajiyar zuciya kafin yace da ita "Zan bari ki karasa karatun sai muyi auren. .... Sai ki cigaba da karatun a gidah na . Kinji ko?" Waheedah ta sake gyara tsaiwarta da kular abincin da ke hannunta ahankali cikin nutsuwa tace da shi, "Ya Ibrahim sai nayi istikhara naga alkhairi ne ko akasin haka? Sannan yanzu ba a aure gaba gadi Ya Ibrahim." "Bangane gaba gadi ba Waheedateey. Ban isa auren ki bane ko kuwa ban kai matsayin auren ba?". Waheedah ta girgiza kai kafin tace da shi,, "Babu komai " "No ban amince ba. Da magana a bakin ki Waheedateey.... Ni bansan me kike jira ba da ba zaki karbar kokon barar soyayya ta ba Waheedateey... Ga ni matashi mai jini a jika. Nayi karatu na har ya zuwa matakin NCE Waheedateey. Ni dan asali ne na fito daga dangi masu dattako da sanin ya kamata Waheedateey. Ina sana'a ta ba zaman banza nake ba. Zan iya riqe ki har karshen rayuwar mu Waheedateey... Ga Zainab yar uwar ki nan tana tadi da samarinta. Gidan ku daya. Yar uwar ki ce ta jini amman ni kinki bani chance ... Meyasa?? Uhm?" Ya fada cikin rada rada. Yayinda tururun numfashin sa ke dukan kofofin kunnenta. "Kinyi shiru... Wace irin tsana kike mun ne.... Eh Waheedateey?" "Ban tsane ka ba Ya Ibrahim. Komai lokaci ne ciki harda auren da kake fada. Idan Allah yayi ni mata ce agare ka . Wallahi dole sai na aure ka. Sannan rashin baka damar zuwa zance wannan raayi na ne na fuso na kammala karatu sannan. Don ba zan iya raba hankali na biyu ba... Ni da Zainab ba daya bane. Mu yan uwan juna ne amman masu bambamta halaye. Sai abu na karshe Ya Ibrahim kasan menene matsayin gene dinka? Ina nufin genotype ...Da sauran gwaje gwaje na lapia? Ba a tafiya kai tsaye ayi aure ba tare da gwaji ba." Ibrahim ya furzar da iskar bakin sa. Cikin kufulewa yace, "Waheedateey wannan maganar ta genotype yahudanci ce. Wani renin hankali ne yahudawa suka kawo shi don a hana musulmai raya sunnar manzo SAW. Renin hankali ne shiya sa ranar da ake gwajin nayi zamana a gidah ko kofar gida banje ba. Lapiyayye ne ni wallahi. Computer bata isa ta kawo mun karyar kanzar kurege ba.. " Waheedah tayi murmushi kawai. Ta cigaba da tafiya. Ibrahim yabi bayanta da sauri yana cewa, "Kinyi shiru .." "To me zance? Ai ka gama magana. Ni kuwa ko lokacin aurena yayi bazan yi aure ba tare da gwaji ba. Domin cututtukan zamani sunyi yawa masu halakawa ko mutum yayita jinya har karshen rayuwar sa. Musanman ciwon sickle cell na amsosanin jini.... Tun yanzu nasan genotype di na. Don haka ba zan yi auren jelan asibiti ba da yardar Allah...." "Abar maganar nan.... Yanzu dai yaushe zan zo na duba Umman ku?" Waheedah ta girgiza kai kawai kafin tace dashi, "Umma taji sauki... Mungode da kulawa." "Shikenan sai mun sake haduwa..." Ya juya ya koma majalisar su . Ita kuma da Basira suka karasa layin su. Kowanne ya shiga gidan su .. Umma Hadiza ta sake cika da mamakin abincin da Waheedah ta sake kawo mata. Tayita zuba addua tana yabawa Haj Hameedah da kokarin da bata gajiyawa. Ta zubawa Marka aka mika mata. Dakyar Markan ta karba tana yamutsa fuska. Yayinda Umman ta rabawa su Kamal da Najan Isubu. Waheedah ta dauki food flasks din ta kai su waje ta wanke su sau 3 da omo ta dauraye su tas sai kyalli suke. Sannan ta mayar su cikin kwando ta lullube su. Kafin zuwa safiya ta mayar dasu gidan na The Adams family!! ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰_*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:25_ _INA MASOYA MATA YAN GAYU DA KE NEMAN GANGARIYAR KAYAYYAKIN GYARAN FATA TAYI LAUSHI, KYAU DA CIRE TABO HADI DA MAYAR DA FUSKA DA JIKI KALA DAYA TA CIRE KNUCKLES? TO KU MATSO KUSA. DOMIN ZAFAFA BIYAR WANNAN KARON MUN LEKA MUN ZAKULO MUKU MAI KAYAN GYARA FATA DA TURAREN WUTA MASU KAMA GIDA DA KAMSHI. WATO: J-SKINCARE PRODUCTS_ _J-SKINCARE PRODUCTS_ _0813 801 1240_ _TANADA KAYAYYAKI KAMAR HAKA: Black soap, Kiddies Black soap, Sugar body scrub, Body butter, Kojic acid soap Turmeric soap,Goat milk soap,Honey soap,Carrot soap,Face and body cream, Hair growth oil Muna yin contract na sabulun cold process ga masu yin biki ko suna. Akwai spices na girki dana shayi. Kai dama sauran kayayyakin masu inganci, kyau da kuma karko acikin farashi mai rahusa. _Instgram page:J-skincare products_ _Tiktok:jannatskincare_ _whatsapp/Phone number 0813 801 1240_ _KYAU!! INGANCI, DA RAHUSA SAI KAYAYYAKIN: J-SKINCARE PRODUCTS_ _100% tested and trusted_ ======== *WASHE-GARI* *DA* wurwuri ta karasa dukkanin abubuwan da zatayi ta yo wanka . Daki ta shiga ta zura wata doguwar riga da yayar Umma Hadiza ta dinko mata a sallar bara. Batayi kwalliya ba. Illa dai ta zizara kwalli ta kuma shafa Vaseline (basilin) a labbanta masu taushi. Ta dakko yar kwalbar turaren ta ta goga a jikinta da kasan hammatar ta bayan ta shafa alumun mai dauke da lemon tsami. "Sannu Umma! Ya karfin jikin na ki?" "Da sauki Waheedah.... Ga biredin can. Akwai ruwan zafi a jug dincan da sukari a gefe." "Tohm Umma." Nan da nan ta hada shayin. Ta gutsiri biredin tana ci tana hadawa da shayin. Cikin haka yayan su Kamal ya shiga dakin. "Umma barka da safiya! Ya jikin naki? Allah ya kara miki lapia mai dorewa yasa kaffarane. Amin.." "Aamin Aamin ....Ya naka jikin?" "Da sauki Alhamdulillah..." "Masha Allahu. Allah ya baku lapia yasa kankarar zunubai ce. Amin" "Aamin. Yaya ina kwana? Ya jikin?" "Alhamdulillah Waheedah.. Kin tashi lapia?" "Lapia kalau. " "Masha Allah..." Can sai ga Najib ya shigo shima. Hannunsa kan bakin sa yana hamma. "Ina kwana Umma ya jiki?" "Da sauki Najib... Ya naka jikin?" "Da sauki sosai ..." "Masha Allahu... Allah ya kara lapia Amin." "Amin...Yaya Kamal ina kwana ya jiki? Ya Waheedah ina kwana?" "Lapia kalau Najib ..Ya jiki?" "Alhamdulillah Yaya .." "Alhamdulillah Najib. Allah kara afuwa " "Amin Amin Yaya Waheedah." "Ga kayan karin kumallon naku nan... Waheedah dakko musu." "Tohm Umma." Waheedah ta janyo kayan karin ta ajiye agaban su. Kowanne ya hada shayin sa da biredi. Suna ci. A haka har suka kammala. Kamal yace. "Umma bari na tashi na tafi ... Kanin malam shuaibu ne ya rasu. Jana'iza karfe 10. " "Allahu Akbar... Rai yayi halin sa. Allah ka jikan musulmai ka kyautata namu zuwan." "Amin Amin..." Haka dai sukaita yan addoin su. Kafin Kamal da Najib su tashi su fita don halartar jana'izar. Sai da Waheedah ta tabbatar ta kammala duk wasu aiyuka tukun sannan ta dauki kwandon kulolin abincin . "Umma zan tafi." "Tohm Waheedah Allah ya kai ki lapia ya dawo da ke lapia. Tsautsayi da asara Allah ya kiyaye. Sharrin mutum dana aljan baki daya Allah ya tsare. Ki kula dai sosai. Yi nayi bari na bari. Duk kuwa da ba halin ki bane. Amman dai ki tsaya amatsayin ki idan kinje. Ki kauda kai akan komai kina ji ko?" "Eh Umma..." "Yauwa, To Allah yayi albarka. Dan Allah ki sake yiwa Hajiar godia sosai. Ki kuma ce ina gaysheta. Dan Allah " "Tohm Insha Allah Umma." Waheedah ta fice daga gidan. A bakin zaure ta hango mahaifin su malam na lado. Yana jera rake akan wheelbarrow. "Baba ina kwana.....?" "Lapia kalau ... Ya jikin Hadizan?" Ya tambaye ta muryar rada rada yana magana yana kalle kallen kofar gidan da kwanar layin. Waheedah tayi murmushi kawai. Kasan zuciyar ta mamakin ashe Umman su zaman su take. Babu auren mahaifin su akanta. "Ina tambayar ki kinyi shiru " "Da sauki .. Da sauki jikin." "Toh Allah yakara lapia. Ki mata sannu idan kin koma." "Tohm.." kawai Waheedah ta amsa masa. Da ta dan tsaya ko zai ce wani abun dangane da Umman ta su Wani rake ya dakko ya miqa mata acikin leda fara. "Ungo kya sha..." Hannu biyu ta saka ta karbi raken. "Nagode ... Allah ya karo kasuwa mai albarka." "Amin...." Ya amsata , Ya cigaba da gugar bayan raken da wuka. Cigaba da tafiya tayi tana mai jujjuya ledar raken da ke hannun ta. A haka har ta karasa unguwar ta new gra shurah. Kanta tsaye ta shige gidan bayan ta gaysar da masu gadin dake bakin gate din a zazzaune. Ta murda kofar sashen na Haj Hameedah. Kofar gam take a rufe ba a bude ba kamar jia. Wani madanni mai zanen (bell) kararrawa ta gani a jikin kofar Nan da nan ta danna shi sau uku. Ba jimawa kuwa a ka bude mata kofar. Ta shiga ciki bakinta dauke da sallama. Nadra ce a zaune da Yayan su da suke kira da Zayn. Sai Ahlam daga gege tana danna waya, Tunda ta yi sallama ta shiga ya zuba mata idanu. Dakyar ya janye ya kauda kansa gefe bayan yaci magani. "Ina kwanan ku?" Ta durkusa har kasa ta gayshe su Suka amsa da fara'a lullube a fuskokin su. Banda Zayn daya sake tamke tasa fuskar . "Ina Maa?" Ta tambaya ahankali cikin zazzakar muryar ta. "Maa tana asibiti. Ba daddwa aka kirata surgery' na gaggawa ta tafi." Nadra ta fada tana murmushi. "Allah sarki.. Allah ya temaka, Amin." "Amin . Tace idan kinzo ga abincin ki nan kusa da wata food flask . Na food flask din tace na Umman ku ne " "Alah sarki. Mungode Àllah ya saka da alkhairi." "Aamin Amin Waheedah. Je kici abincin ko?" "Ai a koshe na ke....Sai dai ko na kai na Umman mu." "Hakan ma yayi .." Ahlam ta dan daga kai kafin tace, "Waheedah kin iya dama kunu please?" "Eh Yaya na iya." "Okay akwai wai garin a kitchen. Pls ki hadamun yanzu. " "Tohm Yaya...." Zayn ya bi Ahlam da kallo. A hankali yace, "Yanzu ke ba zaki dama kunun ba?" "Ban iya ba ne shysa..." Ta amsa shi kanta tsaye. Bai sake cewa komai ba. Ya maida kansa kan tv. Hade da kallon agogon da ke daure a wutsiyar hannun sa. Waheedah na shiga kitchen ta shiga dudduba inda garin yake. Cikin ikon Allah kuwa ta hango shi. Kasa kunna gas din tayi. Ta sake komawa parlorn. "Ya Ahlam... Ko zaa kunnamun." "Okay Gas cooker din?" "Eh..." "Nadra kunna mata please." "Tohm..." "Kinga uhmm Waheedah please ki soyamun hadda wainar flour pls " "Tohm...." Zayn dake jiyo komai ya tabe bakin sa kawai yana girgiza kai. "Ya akai babes???" "Bakomai, Ahlam.." "Ahlam gatsal? Oh please . " "Ai sunan ki ne.... Shine sunan ki" "Koma sunana ne ai be kamata kana fadansa zalla ba. Badan pet names.... Taya zamuyi marital life dinmu ba soyayya ne pls...." "Sanda ZUKATAN mu suka samu FARIN CIKIN kasancewar mu..." "Bangane ba... Kana nufin yanzu ba acikin farin ciki muke da junan mu ba?.... Zayn Adams.. Bangane ba... ___ J-SKINCARE PRODUCTS.. 0813 801 1240 NATION WIDE DELIVERIES. Black soap Kiddies Black soap Sugar body scrub Body butter Kojic acid soap Turmeric soap Goat milk soap Honey soap Carrot soap Face and body cream Hair growth oil Muna yin contact na sabulun cold process ga masu yin biki ko suna Instgram page:J-skincare products Tiktok:jannatskincare Phone number 0813 801 1240 ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰_*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:27_ =====   Tunda ya dawo daga office yake a gajiye. Kansa har wani sara sara masa yake yi. Abun ka da farar fata tuni har tayi ja. Jijiya katuwa ta futo radau ta wajen goshin sa. First aid box ya dakko dake kan beside drawer. Ya bude ya zaro panadol pain and fever . Ya ballo biyu ya kurba da ruwa ya sha. Ya dan jima a bakin gado yana jiran kan ya dan lafa masa. Dan so yake yaje ya dubo mahaifiyar su ganin motar ta a fake ta dawo. Kan ya na dan lafa masa ya miqe ya shige bandaki ya watso ruwa. Ya sauya kayan zuwa farar riga ta jallabiya. Da dogon wando aciki da singlet. Ya dakko turaruka ya feshe jikin sa da su. Ya kullo dakin sa bayan ya kammala ya tunkari sashen Haj Hameedah. Bakinsa nata motsawa sakamakon zikirin da yake yi Da sallama ya shige cikin gidan. Mahaifiyar tasu na zaune akan kujera hannunta da remote control tana kallon tashar labarai ta aljazeera. Juyawa tayi tana amsa sallamar sa. Yayinda kunnuwan sa suka dauki sautin karatun Waheedah daketa rerawa a daki. "Maaa!" "Na'am Zayn .." "Ashe kin dawo ...? Ya aiki?" "Alhamdulillah. Munyi mun kammala lapia sai fatan Allah ya bata lapia Amin " "Amin Yaa rabbi." "Tunda na dawo ai ko sama ban hau ba " "Labarai kike kalla... Amma ai ba murya." "Eh wallahi. Na rage ne. Saboda karatun Waheedah. Qira'ar dadin sauraro. Kai Alhamdulillahi ala ni'imatul Islam and all it entails." "Aamin Amin.... Karatun dadi kam." "Wallahi.   Karka so kaji yadda nake ji a raina. Beauty with brains. Yarinyar nan tayi kokari wallahi " Shi dai bai sake cewa komai ba. Illa dai ya maida kansa ga tv da suke kallon kurame. "Baka da lapia ne." "Kai na ne yake ciwo." "Allah ya kara sauki. Ga abincin ka can akan dinning. Na dawo late so spaghetti ce kawai da soyayyen kifi." "Nagode sosai Maa. Allah ya saka miki da alkhairi." "Amin..." Tashi yayi ya tafi dinning din. Kamshin abincin nata dukan hancin sa. Ya ja kujera ya zauna yana mai matso da kayan abincin gaban sa. Can sai ga Waheedah ta sakko kasan. Caraf suka hada idanuwa da Maa . Ta zube a kàsa fuskarta dauke da murmushi "Ashe kin dawo? Sannu da zuwa. Ina wuni. Ya aiki?" "Alhamdulillah Waheedah. Ai na dan jima da dawowa. Ina zaune anan ina sauraron karatun ki da kira'ar ki mai dadin sauraro." Waheedah tayi murmushi kawai . Kafin tace, "Umman mu na gayshe ki. Tace a miki godia, Allah ya saka miki da alkhairi Amin." "Allahumma Aamin....... Kinci abincin rana kuwa?" "Ai a koshe nake Maa." "Ah haba dai . Abincin safe ai baya rike ciki Waheedah. Kije kitchen naki yana nan dana Umman ta ku. Sai ki tafi dashi " "Mungode Allah ya biya ki da aljanna." "Amin Waheedah. Tare da ku baki daya.... Ina yayyunki maza.?" "Suna gidah na baro su. Amman daya ne ya girme ni. Muna kiran sa da Yaya Kamal. Dayan kuma kanina ne Najib." "Allah sarki.. ... Suma suna wani abunne na aiki haka?" "A'a saboda basuda lapia " "Toh pha. Wacce irin rashin lapia ce haka?" "Sickle cell. Amosanin jini." "Wayyo. SubhanAllah! Allah yabasu lapia mai dorewa Amin . Allah sarki hadiza. Waye me sickler agidan na ku." "Gaskia ba kowa. Dan de likitoci sunce da Umman mu da baban mu dik AS ne ko me ne shysa suka haifo sikila." "SubhanAllah. .. Allah yasa kaffarane Amin. Ke de me lapia ce amman ko?" "Eh ni AS ce .." "Yauwa gwara da kukayo gwaji. Saboda fadaawa halakar haifo yara marasa cikakkiyar lapiar da za'ayi ta magani har karshen rayuwa." "Wallahi..." Waheedah ta fada a sanyaye "Je ki ci abincin Waheedah. Allah ubangiji yana tare da ku. Ya kuma san komai. Da yardar Allah . Zai kawo muku saukin rayuwa kinji?" "Amin.. Insha Allah ." "Allah ya basu lapia Amin." "Amin" "Idanun ki short sitedness ne ko long?" "Short ....." "Allah yabaki lapia kema kinji ko?" "Amin Maa." "Yauwa yalla. Je kici abincin. Allahumma bareek." "Amin Maa." Mikewa tayi ta shige cikin kitchen din. Babban plate ne da yaji tuwo da miyar egusi da tasha nama. Basmala tayi. Ta zauna tana ci. Dadin sa baa magana. Ci take tana kada kai. Tana kuma godia agare su. Tana karasa ci. Ta dauki plate din ta wanko tas. Ta koma parlor wajen su Maa. "Akwai abunda za'ayi. ?" "Kwanukan can zaki wanko kawai Waheedah.... Wanda Yayan ku yaci." "Tohm Maa." Ta wuce dinning ta dakko kwanukan. Ta kai sink ta wanko su tas ta jera su a plates keeper . Ta dakko food flask din da akace abincin Umman su ne. Parlorn ta koma ta durkusa tana wa Maa sallama da ke tare da Zayn. Yana zaune a kujerar da ke gefen ta Maa Kamshin turaren ta yaci ka hancin sa. Sai lumshe idanu yake, Moment dinsu na kwanaki na kara dawo masa . "Science ki keyi ne ko art?" "Science.." "Masha Allah,.. menene future ambition din ki?" "Inason zama nurse ...." "Masha Allahu. Allah yabaki iko. Ya bada sa'a Waheedah .." "Amin Maa." "Masha Allah......!!! To shikenan Waheedah, ki gayshe da Hadizan kinji? Ki kuma yiwa yan uwan na ki sannu " "Insha Allah Maa. Zasu ji baki daya " "Tohm sai da safe. Allah ya kai mu " "Amin....." Cewar Waheedah. Ta nufi kofa ta bude kofa ta fice. Tana tafiya akan hanya tana mamakin kirki da mutunci irin na Haj Hameedah. Har zatabi ta layin majalisar su Ibrahim ta fasa. Ta layin baya ta ketara ta bi. Ta shige gidah bakinta dauke da sallama. "Ina wuni Marka?" "Yana gidan uban ki...🤣 Saboda yanzu kuna cin cima mai dadi ta gidan masu hannu da shuni shine kuke hura hanci kuna wami fankama da dagawa. " Waheedah tayi shiru. Don sam bataga abun da su kayin ba da har Marka ta dameta taketa fadan maganganun marasa dadi Ji kake kwas ta sakar mata rankwashi a tsakiyar kanta. Waheedah ta dafe wajen da sauri. Idanunta suka cicciko saboda tsananin zafin rankwashin da Markan ta sakar mata. Da sauri tace da ita cikin ladabi, "Kiyi hakuri Marka ." Marka taja dogon tsaki. Ta fi ce waje ranta na dada sosuwa ganin katuwar kular abincin da ke hannun Waheedah. Babban takaicin ta yadda nasu ne abincin sede su sanmata. Abunnan yana ci mata tuwo a kwarya dole ta nemo mafita.... Waheedah ta girgiza kai kawai ta karasa shiga ciki tana sallama. Ta wuce dakin su da sauri tana yiwa mahaifiyar ta sannu . Taci tuwon sosai Umma Hadiza. Har dare ya kai musu. Suka karasa cinyewa a abincin dare. Marka ma an zuba mata an kai mata .. ×××× Rayuwa nata garawa cikin aminci da yardar mai sammai da kassai. Lalle Allah qadirun ne ala manyasha'u. Sannu ahankali Umma Hadiza sai da tayi kwanaki 10 tana jinya chas. Waheedah ce kullum ke zuwa gidan na The Adams family. Sashen Umma Hadiza. Sunyi matukar sabo da shakuwa ga dukkanin yan gidan baki daya. Idan ku ka tsame Zayn ku ka ajiye a gefe. Shi kadai ne kaf a The Adams Family basa shiri kwata kwata . Har ta dau rashin shirin su a matsayin tsantsar kiyayya da kyama aganin tah . ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰_*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:28_ ======== Shirye-shirya ake gadan gadan na bikin dangin Ambassador Nasser Family. Gaba daya dukkanin yan dangin ciki da wajen sa sun fara hallara a garin na kano. Wadan da suke Kaduna dana Abuja da Lagos duk sun zo . Yayin da sauran dangi na Sudan dana Egypt duk sun fara sauka a kasar ta Nigeria. =========. Yana zaune a bakin gadon sa. Hannuwan sa dafe da kansa. Ya sauke ajiyar zuciya a karo na ba adadi. Kasancewar asabar ce ba aiki miqewa yayi ya fita kansa tsaye zuwa sashen mahaifin su. Da sallama a bakin sa ya shiga babban parlorn dake sashen mahaifin su. Professor Adams Nasser yana daga zaune akan wata hadaddiyar kujera kirar royal chairs samfurin turkey. Har kasa ya durkusa ya rissina ya fara gayshe da mahaifin na su cikin biyayyah da ladabi, "Abiey barka da safiya....!" Ipad din hannun sa ya ajiye a gefe. Ya daga kansa yana kallon Zayn dake durkushe. A hankali yace da shi, "Kana lapia ..?" "Lapia kalau Abiey ..... Ya murar? Allah ya kara afuwa, Aamin." "Na warware Zayn. Ya aiki?" "Alhamdulillah Abiey. Muna ta hutun weekends ." "Masha Allah .. Allah ya temaka " "Aamin Yaa Rabbi." "Akwai wani abunne Zayn ..?" Kasa cewa komai yayi duk kuwa da abunda ke damun sa a kasan zuciyar sa. "Babu komai ... Abiey " "Ka tabbata?" Professor Adams ya sake tambayar sa cikin kulawa da lurar yanayin 'dan na sa. "Eh .. Bakomi Abiey " "Tou shikenan Zayn. ... Allah ya temaka, Amin" "Amin Abiey. A huta lapia " Ya sake durkusawa yayi masa sallama ya tafi. Daga can ya hangota a tsaye suna guje guje da auta Moha . Kayan jikinta sari ne irin na indiya dinnan . Kirar riga da wando. Mayafin kayan ta daura shi akanta . Mayafin ya zume ya fadi. Yalwataccen gashin kanta baqi na larabawan usuli ya bayyana. Zayn ya samu kansa da tafiya ahankali. Hannuwan sa acikin aljihun sa biyu na wandon dake jikin sa. Tafiya yake. Yayinda iska na kadawa ahankali. Yadda suke guje gujen da Moha kwarai matuka ya kawatar da shi. Ya saki tattausan murmushin daya kasa gane na menene. A haka ya karasa sashen na Haj Hameedah. Moha ya tafi da gudu ya rungume shi . Waheedah tayi saurin jan mayafinta tana gyarawa. "Akieee. " "Na'am baby brother. " Ya dauke shi yana jujjuyawa dashi "Me kake ci ne ..? Ka kara kiba tubarkaAllah..." "Anything flour Akieeey .. Su waffles , Pancakes. Pies and the rest " "Um dan gayu. Maa na ciki?" "Yep" "To muje ka rakani." Suna shiga ciki Waheedah tabi bayan su. Itama bakin ta dauke da sallama Haj Hameedah na zaune akan kujera tana rubuta sunaye. Hannunta riqe sa biro da notepad. "Maa " "Naam Zayn." "Barka da safiya. " "Yauwa ... Ka tashi lapia?" "Alhamdulillah Maa. Ya aiki?" "Alhamdulillah yau ina off... Sai yamma." "Masha Allah! Allah ya temaka Amin." "Aamin Zayn ." "Waheedah zo muyi hide and seek ..." Moha ya fada yana tsalle. "Ka kyelata ta huta baby." "Ah Maa.. inaso muyi shiyasa." "Waheedah taga ta kanta." Waheedan ta nufi wajen sa. Ta kama hannun Moha suka fita waje. Zayn ya bisu da kallo. Maa tayi murmushi kafin tace, "Ai sun saba sosai. Waheedah ta zama babbar kawar sa. Kwana biyun nan na huta da fitinar sa." Ta karasa fada hade da daga kai sama tana tunani. Can ta mayar da kanta kan notepad ta cigaba da rubutu. "Maa list din menene kike yi...?* "Na bikin nan da zaai. Saboda kar na manta ban inviting wasu ba. " Kada kai yayi can ya nisa yace, "Maaa . Dama inason magana da ke..." "To ni kuma?" Ya 'daga kansa kafin yace, "Eh .." "To Allah yasa muji alkhairi....." "Aamin .." "Ina sauraron ka .." Ta ajiye biron da notepad din a gefe. Ta bashi nutsuwar ta baki daya. Zuciyar ta nata waswasi akan zancen da zai fada... Ta kasa gano koma menene..Don tabbas ta lura baya hayyacin sa. A hankali kuma a nutse yace da ita, "Maaaa... Dan Allah a fasa auren nan." Shiru tayi tana nazarin sa. Can ta nisa kafin ta bashi amsar maganar sa, "Kai ma kasan abune mai wahalar yiwuwa. Wanda ba zaa fasa a kan ka ba. You know that, don't you?" "Yeah I know right Maa. But ku duba zancena pls . Infact ba wanda na samu akan zancen nan sai ke " "Eh saboda ni ce marainiyar wayon ka ko? " Dariya ya kyalkyale da ita kafin yace, "Maa gaba daya kin koma cikakkiyar bahaushiya wallahi " Itama murmushin tayi kawai ta gyara zaman gilashin fuskar ta. "Eh inada gaskia. Meyasa ba ka samu Wanda suke a samana ba? " "Allah, Maa naje har sashen Abiey na kasa gaya masa. Dama kune options dina shi da kuma ke. Nasan idan na gaya miki zaki sanar masa. Shi kuma ya gayawa Ummimi. Please " "Toh ai Zayn. Zancen da kazo da shi kasan ko ni bazan amince da shi ba. Ballantana naje har wajen Abiey dinku na same shi da maganar. Ka zauna kayi tunani. Dangi na kusa dana nesa sun fara hallara saboda taron bikin ku ba? Kai kadai zaa yiwa auren ko kuwa sauran duk suna raayi ne? Tambayar ka na ke?" Ya girgiza kansa kawai yana sauke zuciya. "Maa ban gama fuskantar Ahlam ba." "Yo kai ai ko gaba daya lokacin zaa baka ba zaka amince ku fuskanci juna ba. Yarinyar da gaba daya bata gaban ka. Kullum ranka a hade kana muzurai tamkar wani shugabanmu. Kama dauke maganar nan. Maganin kar ayi kada a so ma kaji na gaya maka." Ya saka hannu ya shafo keyar sa da saman goshin sa. "Maa. Yarinyar nan is too lazy wallahi. Gashi ta baci da kashe kudi. Beside idanunta sun bude Maa. I can't stand her. Ita smooching a wajenta ba wani abu bane...." Haj Hameedah ta karasa sauraron sa. Can tace, "Toh idan ka aureta sai ka tankwarata. Kayi kokarin nuna mata dai dai da akasin haka. Ka mata wa'azi da jan kunne akan haramcin taba wanda ba muharrami ba. Ka wayar mata kai. Sannu ahankali zata dena...." Ya sake sauke zuciya a karo na takwas kafin yace, "Dole ne auren dangin nan ne Maa? " "Dole ne. Kana gani ai ba akan ka farau ba. Junan ku kuke aure, Mutum yanaso ko bayaso haka ze hakura dole yayi. Haka kuma ba kai kadai za'a aurar a wannan karon ba kai da wasu daga cikin yan uwa zaa aurar. Na menene zaka janyowa kan ka ka janyo mun? Salon ace ni na hana ka saboda ban taba aurarwa ba sai akan ka. ..." "Maa ni fa bansan yadda ake kaunar mace ko so ba. Bantaba ba wallahi " "To ka fara akan Ahlam... Sai Allah yasa albarka a abun " "Maa please...." "Tashi ka fita Zayn. Zan saba maka idan har ka sake tarata da makamancin zance irin wannan wallahi, Kaji na gaya maka " Dai dai sanda Waheedah suka shiga itada Moha. Nadra na biye da su. "Tashi ka fita Zayn " ta fada a tsawance Da sauri ya mike ya fice. Waheedah tabi bayan sa da kallo. Mamakin ganin dazu sunata hira yanzu kuma ga akasin haka . Ta cigaba da rubuce rubucen da take a notepad. Su kuma suka haye sama. Dakin Nadra suka shiga. Dakinta mai dauke da kayan gado da furnitures komai purple and white. Suka zauna akan wasu sofas. Moha yanata tsalle tsalle. Nadra can ta nisa tace, "Auren su zaai kinsan.!" "Oh haba?" "Allah... Shi da Ahlam." "Allah sarki Allah yabasu zaman lapia." "Amin... Kinsan mu bama auren bare sai iya cikin dangin mu kawai. Ko kanaso ko baka so ." "Masha Allah... Allah ya kara muku zumunci " "Amin. Nima an mun miji . First cousin dina ne .. Dan yayar Abiey dinmu yana Istanbul " "Masha Allah. ALLAH sa albarka. Amin" "Amin .. Ahlam ita yar yayan Abiey dinmu ce." "Kuna kama ma ...." "Tohm shi yayan namu bayaso. Kuma shine auren farko da zaa fara na dan dakin mu. Kuma ba yadda zeyi sede ya hakura. " "Tab... Allah sarki ." "Hmm! Kede bari wallahi. Allah yabamu saa duka kawai " "Amin.." "Yauwa na manta..." Ta bude drawer dinta ta dakko wani material ja daya sha dinkin gown da dankwali harda mayafin sa baki sabo ta ajiye wa Waheedah akan cinyar ta. Ta sake ciro laffaya sabuwa pink me torches black ta ajiye mata " "Na menene wannan?" "Kayan fitar biki ne .. Na Zayn and Ahlam." Waheedah ta girgiza kai kawai. Ta kasa ma magana. "Meye size din takalman ki?" Waheedah ta sauka daga kan kujerar ta zube akan gwiwoyin ta. Hawaye daya na bin daya na farin ciki. "Na rasa bakin godia..." "Kar ma ki soma sis." "Nagode Ya Nadra.. Allah ya saka miki da mafificin alkhairn sa. Ya biya miki dukkanin bukatin ki na duniya da lahira " "Bar kuka please. " "Ahhh Waheedah ." Moha ya rungume ta shima zeyi kukan "Ga yaron ki nan zeyi kukan shima.dan Allah ki dena wannan kokekoken meye haka? Ai an zama daya " Waheedah kuwa sai da ta tabbatar ta karasa godia. Ta sauka kasa wajen Maa nanma ta shiga nuna mata tana godia. Ita dai Maa murmushi kawai take. Ta dakko wani material da ba a dinke yake ba wanda tayiwa dukkanin ma'aikatan da ke karkashinta su. Ta hada da debo kudi yan dari biyar biyar guda 5 ta mika mata wai na dinki. Nanma Waheedah ta cigaba da godia. Again Nadra ta sake bata takalmi sabo dal. Ranar haka Waheedah ta wuni agidan nan tana farin ciki . Mai kunshi datazo yi har ita akayiwa. Nadra kuma ta wanke mata kanta ta mata stretching ya sake tsayi. Sai yamma lis ta koma gidah da tarin kayan. Umma Hadiza ta Yaba sosai ita dasu Kamal. Har kwanciyar bacci Waheedah bata dena godia ba. Tayi sallar nafila rakaa biyu tanata shararawa su Nadra godia. Da fatan dacewa a rayuwa. ×××× Kamar ko da yaushe a al'adun bukukuwan bikin su. Daurin aure ne yake zuwa farko. Bayan sunje sunyi gwaje gwaje komai nasu kalau zasu iya auren junan su Ranar alhamis akayi bridal tea party a wani eatery dake kan nassarawa GRA. Iya kawaye mata kawai Ranar jumu'ah bayan an sakko daga masallaci. Dubban mutane. All the who is who. Suka hallara wajen daurin auren amare da angwaye Ango Zayn Adams Nasseer da amaryar sa Ahlam Nouh Nasser. Sai amarya da ango na biyu wato: Jannat Adams Nasser da angonta Zaid Nouruh Nasser. 'Yayan Yaya da kanne. Biyu daga yaran professor Adams. Saia daya a yayan su wato Nouh Nasser. Sai daya ta kani gare su wato Nouruh. Aka daura auren a babban masallaci. Akan sadaki mafi daraja. Daga nan akayi reception a farfajiyar dakin taro da ke gidan na farfesa Adams. Anci an sha anyi hani'an. An kuma yi addoin zaman lapia ga amare da kuma angwayen su.... ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰_*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:29_ _____ Tuni mayukan shafawa. Da shower gel na wanka harda night cream da face mask da Nadra ta bawa Waheedah. Sunyi matukar karban jikinta. Kalar fatar ta ta kara haskakawa . Ko'ina luwai luwai na jikinta tamkar kifi tarwada. Very smooth and clear. Gashi cimar da suke ci ta the Adams family ta matukar kara gina jikin su . Dukkanin su sun maro akan da da suke a kandare saboda yunwa. Ranar jumu'ah din da aka daura aure za'ayi mother's eve. Shine wanda zasu saka red material dinnan. Don haka tun da safe Waheedah tayo wanka. Ta shiga tsaftace komai da killace su zuwa inda ya kamata. Tana zaune akan kujerar zama. Tana wanke wanke. Marka ta fito daga dakinta. Ta saki wata bahaguwar miqa tana gantsarewa sosai. Tayi kan Waheedah tana tafa hannuwan ta. "Wannan kwailin din da kike narasa na menene.... Karfi da yaji sai kin koma baturiya. Kinata bilicin. Da girman Allah Sa'adatu kalli yarinyar nan yadda ta mayar da kanta " Cewar Marka, Ta juya tana gayawa inna Sa'adatu. Dake zaune a tsakar gidan tana yankan farce. "Ai lamarin se kallo kawai Marka... A deyi a hankali . Kuma abu duniya a sannu. Kuna bin kwadayi sannu ahankali zaku faada halaka." Inna Sa'adatu ta fada tana yatsina fuska. Suka cigaba da bin su da zagi da mugayen alkaba'i. Ita dai Waheedah ta toshe kunnuwanta ta hanyar qin cewa komai. Ta karasa wanke wanken ta kai kwanukan daaka. Ta sharce inda tayi wanke wanken tanata sauri. Don tuni Umma Hadiza ta tafi gidan aikin nata da sassafe dan kama musu wasu aiyukan. Kayan da Nadra ta bata da material din wajen Maa da aka dinka ta saka a leda don kai wa wajen guga. Tanata sauri ta fito daga cikin dakin sanye cikin riga da skirt yan kanti sai hijabi babba wanda take zuwa islamiyya da shi. "A yawo. A yawata...Sai ina kuma zaa sake harbawa. ?" "Yawan ta zubar m..." Inna Sa'adatu bata karasa fada ba. Waheedah ta daga mata hannu Idanuwanta sun kawo ruwa sosai. Don abu kalilan ne ke sakata kuka saboda raunin zuciyar ta. Ta saka hannunta daya ta goge hawayen dake tsiyaya a idanunta. "Ke ni kike dagawa hannu.?" Ta fada cikin fushi da kufulewa . "Ki dena aibata ni Inna... Ki dena fadan maganganun da ba haka suke ba .. Ya zaki dinga cewa yawon ta zubar za ni?" Inna Sa'adatu na daga zaune sai ta miqe tana sallallami hadi da tafa hannuwan ta. Bakinta a bude cikin tsantsar mamakin kalaman Waheedah "Ke da ni kike? Ni ki ke mayarwa martani dan uban ki?" Waheedah ta sauke zuciya tana kallon gefe. "Ni ka..." Kwas!!! Marka ta zuba mata rankwashi a kwanyar kanta da yasha mai da kananun kitson da Najan Isubu ta yarfa mata. "Karya ta miki? Ba halin uwar ki bane kika gada? Shegiya da idanuwa tsuru tsuru. Gaskia Sa'adatu ta fada. Kin koma mai kwailin. Jikin ki ko'ina ya cicciko bayan da ba ahakan kike ba. Idanuwan ki sun bude. Kina wani gani gani. Duk iskancin da kike a boye zai fito fili duniya tasan ke kike aikata komai." Waheedah ta sake fashewa da kuka ganin yadda haka kawai sun tsara zancen su suna magana tamkar suna da tabbacin hakan. "Zaki bar wannan kukan munafurcin ko sai na tashi na hanbare ki? Kayan meye kike sussunnewa a leda?" Cikin kuka da rawar murya tace, "Kayan fitar bikin ce zan kai guga." "To koma 'daka. Babu inda zaki. " "Dan Allah kiyi hakuri Marka " "Karki bari na sake magana...." "Uwar tata ma tun duku duku ta fice daga gidan nan. Ai awajenta ta koya. Gado girman 'da. Hadiza kam watsattsi..." Inna Sa'adatu bata karasa ba Waheedah ta miqe da ga tsugunnen da tayi . Da karfi tace, "Ya isa !! Ya isheku haka. " Gaba daya sai suka cika fam da mamakin kalaman ta. Wai yau Waheedah ce ke mayar da martani? "Wa kike cewa ya ishe su haka?" Ta saka hannunta daya ta goge hawayen dake zuba . "Ummanmu ba watsattsiya bace. Sannan uwa ce mai nagarta da jajircewa akan komai. Bisaga addini da al'adun hausa. Umman mu kamilace acikin kamilallu. Tana neman hakkinta ta hanyar halak. Allah shine shahidi " "Marka... Kinajin abunda yarinyar nan ke fada? Ah lalle dan zaki ya girma." Marka kuwa tamkar ruwa ya cinyeta ta kasa magana sam. Sai ma sake zubawa Waheedah kallo da tayi." "Marka Allah ya baki hakuri idan na bata miki rai. Magana ta gaskia ni idona ba a bude yake ba. Sannan mahaifiya ta ba haka halinta yake ba. " Tana kasara magana ta koma daki. Yayinda Marka ke tsaye sandandan da yatsanta a baka tana gatsawa. Inna Sa'adatu ta ja dogon tsaki tana hararar Marka. Can ta koma cikin dakin ta. Tana kutuntumo ashariya tana saukewa da sunan Waheedah, Umma Hadiza da danginta baki daya. Zubewa Waheedah tayi akan katifa tana hawaye daya na bin daya. Hakurin ta ya kai makurar da ba zata iya tsayawa bata mayar da martani ba. Duk tarin shekarun nan bata taba cewa uffan ba sai fa yau ta hakurin ta ya kai makura. Marka ta shiga zaramboto a tsakar gidah . Tayi nan tayi can ita kadai. Ga uban tsaki kamar tsaka. Can ba dadewa kuwa sai ga Umma Hadiza ta dawo tanata sauri baiwar Allah. Da kular abinci a hannunta. Bakinta dauke da sallama ta shiga gidan . Tanata zabga sauri ganin ba abincin da su Kamal zasu ci na rana. "Waheedah kina ina ne baki tafi ba? Maza maza ki shirya ga direba nan da ya kawo ni zai dauke ki. Su Nadra suna jiran ki." Ta karasa fada hadi da zare mayafin jikinta ta ajiye a gefe. Tashiga duba kwanukan da zata rabaa musu abincin. "Ni ce na hanata... Shafaffiya da mai. Ko kina da ja?" Marka ta fada. Ta dasa wani bokitin karfe ta zauna akansa Waheedah ta fito daga cikin dakin su Kamal ta tsugunna a kusa da Umma Hadiza. "Gani nan Umma... Sannu da dawowa. Allah ya saka miki da alkhairi." "Eh muma da bakya fada. Alkhairin Allah kullum cikin sa muke. Makirar wofi." Da jin haka, Sai Umma Hadiza ta tsame hannunta daga dakko wainar da take ta fuskanci Marka. Cikin ladabi tace, "Kiyi hakuri ... Bansan tayi lefi ba. Allah ya huci zuciyar ki. Marka." Ta waiga ta dubi Waheedah dake tsugunne tana karta tsinken tsintsiyar kwakwa a kàsa . "Me kikai mata waheedah. Je ki nemi gafarar ta " "Umma na bata hakuri... Wallahi ba abunda nayi ." "Laaa masalli ila. Ke ni zaki dubi tsabar idanuna ki ce ba abunda kikai mun? Yarinyar nan ba dan na matsa ba da bugu zata kai mun dazu. Ga Sa'adatu nan idan karya na ke...." "Haka akayi. Don sai da na tura ta daki saboda yadda ta hayayyako wa Marka. Da girman Allah da yarinyar nan yau nima ta dake ni. Don banason jan magana ne shi ya sa na shige daki." Umma Hadiza tayi shiru. Tama rasa abun cewa, Sarai tasan ba halin Waheedah bane. Dukkanin abunda suka fada karairakin su ne kawai suka shirya don kawowa waheedan suka. "Kin bi bayanta kenan... Ko?" Marka ta sake fada tana kwafa. 'hum' Umma Hadiza ta rausayar da kai. Hadi da sake mayar da kanta wajen Waheedah. "Ki basu hakuri Waheedah.... Marka, Sa'adatu.. Dan Allah ku gafarceta. Allah ya tausashi zukatan ku." Tayi gurfane agaban su. Yayin da Sa'adatu ke wani munafukin murmushi. Ita kuma Marka ta shiga jijjiga kai tana kada kafafun ta. "Marka Allah ya baki hakuri..... Inna Sa'adatu Allah ya baki hakuri " Tana gama fada ta shige daki. Ta kwantar da kanta akan katifa yayinda gangar jikinta ke a kàsa. Hawaye ne ke zuba a idanunta. Ganin karyar da suka shirya bayan ba ayi hakan ba. Tasa bayan hannunta ta goge hawayen alokacin da Umma Hadizan ta shiga daki hannunta dauke da plate da waina akai da miya dataji nama. "Zauna ki ci.... Kinji." Idanunta sukayi rau rau. Ta dago ta dubi mahaifiyar ta su, Cikin baki innocently tace, "Wallahi Umma ba'ai haka ba....." Ta kwashe dukkanin yadda sukayi ba tarage komai ba ta gayawa Umman ta su. Umman ta sauke nannauyar ajiyar zuciya kafin tace, "Duk nasani Waheedah. Nasan ba halin ki bane. Amma ki dai na mayar da magana idan sunayi ko da kuwa kece da gaskiya ko akasin haka. Sun haife ki koda kuwa babu yan uwan taka a tsakani. Kinji?" "Insha Allah Umma..." "Maza kici abincin." Umman zata tashi kenan sai ga shigowar Nadra gidan. Tanata doka sallama "Abbas ka tabbata nanne?" Ta tanbayi direban dayayo musu kwatancen zuwa gidan na su Waheedah. Nadran ta kira direban ya waya akan rashin dakko Waheedah da baiyi ba. Nan ya ke shaida mata tun dazu daya sauke Umma Hadizan yana jiran Waheedah a kofar layin bata fito ba. Shine Nadran ta saka dayan direban bisaga kwatancen Abbas daya kai Umman . Aka tuka ta aka kawota kofar layin. Da tambaya suka gane gidan na su Waheedah saboda bashida wuyar ganewa. Da kace gidan Nalado ba wanda baisan yan gidan ba baki dayan su... ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰[11/23, 9:01 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:30_ ==== *Waheedah* da ta zura waina a baka dakyar ta iya hadiyewa tana kallon Umma Hadiza. "Kaman muryan Ya Nadra ko...?" Umma Hadiza ta leka ta taga nan ta hango Nadra a tsaye "Wallahi itace " Tana karasa fada ta fice tsakar gidan. Alokacin Marka tafuto daga daki itama tana karewa Nadra kallo. Hakama inna Sa'adatu dake leqe ta wundo. Marka da saadatu sai bin ta suke da kallo kaman jinjirayen mayu. "Ina wuninku?..." Ta gayshe su a ladabce. "Nadra..." Cewar Umma Hadiza da ta fita tsakar gidan tana murmushi "Naam Waheedah . Ina Waheedah ? Lapia take? Naga shiru shiru Abbas bai dakko ta ba. Sai da na kira shi a waya yace shi dai gashinan a zaune yana jira waheedah bata fito ba. Shine nasa jibril ya kawo ni. Abbas din ya kwatanta mana. Da mukazo layin kuma se na fadi sunan abban su Waheedah sai aka nunamun gidan " "Allah sarki Nadra.. An wahalar da ke. Tana daki Waheedan...." Tayi shiru ta kasa karasawa don rashin sanin abunda zata fada. Tunda dai Marka ta hana zuwan. "Waheedah... Dear sis" Nadra ta fada. Yayinda Umma Hadiza tayi mata nuni da dakin. "Naam Ya Nadra...Ina wuni?" "Lapia Lou. Na jiki shiru. Meya faru?" Waheedah tayi shiru tana lankwasa hannaye. Can ta sauke zuciya kafin tace. "Kai na ne yake dan saramun..." "Ayya bakya jin dadi?sannu Allah ya kara sauki." "Amin Yaa rabbi..." "Karasa cin abincin. ... Sai muje pharmacy." Cikin rawar murya Waheedah tayi hanzarin girgiza kai kafin tace, "Ai .. Kan ya de na." "Toh Allah sa kaffarane." "Aamin..." Ta zaro wayarta da ke ringing. Dauka tayi ta kara a kunnenta. "Naam Maaa. Eh naje, Ashe batajin dadi ne. Tohm Insha Allahu, Aamin. Amin. Alright." Ta katse kiran ta mayar Jakarta. Gumi sai sharara yake a fuskarta. Abun ka da aje butter tazo gidan aje kuka. Bata saba da zafi ba. Waheedah ta janyo muhuci da sauri ta miqa mata. "Kiyi fiffita.." Dan murmushi tayi ta karba tana yi. "Zaki je bikin amma de ko?" Waheedah ta dan yi yake kafin ta miqe ta fita zuwa tsakar gidah. Umma Hadiza na tsaye . Marka na daga gefen kofar dakinta a tsugunne. "Umma...." "Na'am Waheedah..." "Ya Nadra na tambayar zanje amma taron yau ko?" Umma Hadiza tayi shiru bata ce komai ba. Marka ta yamitsa fuska tana kallon gefe, "Ba inda za ki " Can sai ga futowar Nadra da wayarta kare a kunnenta "Nazo daukan Waheedah ne... Gamu nan insha Allah..." Tana rufe baki Marka tace, "Kin tsaya sandandan yarinya tun dazu take jiran ki. Ko sai kin nuna mata daya daga cikin baqar halayyar taki? ". Waheedah ta cika da mamakin da yasa ta kasa ko motsi. "Ina miki magana kin tsaya chak kina bina da kallo? Wannan yarinya, Wannan yarinya na rasa yadda zanyi da halin ki." Nadra ta dan matsa kusa da Marka tana bata hakuri . "Kiyi hakuri ....." "Kiyi hakuri Marka .. Amman da kikace ba zani dinba shysa na hakura. " Nan da nan Marka ta fashe da kuka wiwi tana dukan kirjinta. "Ni wahidin zata wulakanta? Innalillahi wa inna ilaihi rajiun. Wayyo! Wohoho, Duniya ina zaki damu?? Ke ni kikewa karya? A'ina mukayi haka da ke? Da girman Allah yarinyar nan karya take mun. Wato kin zauna da uwar ki a daka tana kitsa miki munafurci ko?" Waheedah ta fashe da kuka. Hannun ta daya akan bakinta. Jikinta sai rawa yake... Hakama Umma Hadiza da baki dayan abun da Marka tayi na kunyata su duk ya dubibiyeta tamkar kasa ta tsage ta fada haka take ji. "Wadannan biyun basuda mutunci...Jikatah." Marka ta fada tana wa Nadra murmushi. Hakoranta sun gauraye sun zama kalar ja saboda goro. Nadra ta rasa abun cewa. Tayi gaba kawai bayan tace, "Toh Umma sai kun fito... Bari na jiraku a mota. Baba sai anjima." Ta dan rausayar da kai datace wa Marka sai anjima. Ta fice . Umma Hadiza baki daya tarasa abun cewa. Yau Marka ta tabbatar bata kaunar ta itada yaranta. Da har zata kirkiro sharri ta fada. Wasu hawaye sirara suka zubo mata. Saboda ba kadan ba ta kunyata su . Agaban Nadra . Yarinyar da take aiki a karkashin inuwar mahaifiyar ta . Yanzu me zata ce musu? Waheedah ta ja jikinta ta shiga dakin . Leda ta janyo ta zura material da mayafin ta da takalmi. "Umma wanne zan dakko miki a kayan ki?" "Dakko kowanne ma Waheedah...." "Tohmm" Ruwa ta diba a babbar buta da soso da subulunta a kwando . Ta shiga bandaki ta wanko jikinta ta tsane. Ta shiga daki wajen waheedahn. Da sauri ta zura doguwar rigar da Waheedah ta dakko mata. Wadda sukayi a wata sallah ita da Najan Isubu. Waheedan ta shafa mata hoda da kwalli a girar ta. Da dan man lebe kadan. "Bari kawai na saka nawa nima " Ta nufi karshen kuryar dakin ta ta zura material din. Ba karamun kyau ya mata ba. Ta yafa mayafi da takalman da Nadra ta bata. Ta janyo yar kwalbar turaren ta ta shafe lunqu da sako na jikinta dashi . "Muje Umma." "Yauwa ..." A tare suka fito daga dakin. Alokacin Najib ya dawo daga futar da yayi. Umman tayi masa nuni da abincin su shi da Kamal. Sannan suka baro shi aciki suka fita. Bayan Umma ta dan daga murya tana, "Tohm Marka mun fita. ..." "Allah ya raka taki gona..." Fita sukayi suka shiga cikin motar. Nadra na owners corner. Yayin da Umma Hadiza ta zauna a kujerar kusa da Nadra. Ita kuma Waheedah ta zauna a gaba. "Laa har kun shiryo?" "Eh Nadra mun shirya." Umma ta fada tana mai gyara zaman mayafinta "Masha Allahu. Waheedah ke saura kwalliya. Na baro me mana makeup a gidah..." "Makeup??? " Waheedah ta maimaita. "Eh ko bakyaso?" "Ah haba .. Bantaba yi bane." "Ai kuwa zakiyi kyau sosai masha Allah. Tunda ba yi kike ba." "Sannun ku da kokarin da ba gajiyawa Nadra. Allah ya saka muku da mafificin alkhairin sa. Amin! Ki kuma yi hakuri ga duk abubuwan da Marka ta fada. Kakar su Waheedah ce. Tsuf..." "Laa bakomi wallahi Umma ai ku zaa bawa hakuri. Nasan kuma duk da ban jima da sanin Waheedah ba, ba halinta bane. Tunda mai hali baya fasa halin sa. ..." "Wallahi kuwa Nadra. .... " "Allah ya tsare gaba .." "Aamin..." A haka suka karasa unguwar su Nadra ta : NEW GRA SHURAH!! Manyan motoci ne kosassu tunda ga farkon titin layin zuwa karashen sa. Yayinda yan sanda da sauran masu tsaro ke zagaye da cikin unguwar da wajenta. Ko wanne da makari a hannun sa. Haka cikin gidan ma tun daga gate bouncers aka zuba kowanne da bindigar sa a hannu. Lamarin sai wanda ya gani kawai. Anata hada hada. Duk kuwa da ahakan ma sai yamma lis zaa fara shagalin taron bikin. Kai tsaye suka shiga sashen Haj Hameedah bayan driver ya kai su dai dai kofar da zai sadaka da gidan . Sashen ya fara taro da mutane yan uwan Haj Hameedah da kawaye kai har ma da wa'ensu na abokan arziki da makota. "Masha Allah. Sannun ku da zuwa Hadiza. " "Yauwa Hajia. . sannun ku Ina wunin ku?" "Ina wuni Maa. Ina wunin ku?" Waheedah da Umma Hadiza suka hada baki wajen gaysar da Maa da kuma sauran matan da ke parlorn. Dukkanin su suka amsa a sake. Yayinda Nadra ta ja hannun Waheedah sukayi parlorn sama inda me makeup ke nan. "Ina wuni.... ?" Waheedah ta gayshe da mai makeup din da ke zaune tana danna wayar hannunta "Sunanta Beelanah beauty (08034697302) A nan kano take. Ta mugun iya makeup zaki ga yadda zatayi transforming dinmu into beauties." "Masha Allah .." cewar Waheedah tana murmushi. "Thanks for the hype Nadra. Yar kanwata ya naki sunan?" "Sunana Waheedah ..." "Masha Allah ... Sunan larabawa yan gayu. ..Ni sunana Nabeelah..." "Masha Allah .." Waheedah ta amsata tana murmushi "Bata taba makeup ba fa " "Haba dai ..?" "Wallahi .." cewar Waheedah tana mai lankwashe hannuwanta "Masha Allah .. ai Kwa makeup zai miki kyau masha Allah " Daria kawai Waheedah tayi. Yayinda Beelanah beauty ta shiga unboxing akwatin kayan kwalliyarta. Ta fara jera duk sauran abubuwan makeup irin su ring light, reflector , Da sauran su... ======== Yana daga kwance akan gadon dakin sa. Kansa na kallon pop. Tunani ne maqil cikin zuciar sa. Kansa har wani sarawa yake saboda tsananin yadda ya zurfafa. Ya sauke zuciya yana jan kasan labban sa. Baki daya duniyar ta masa duhu. Yayinda sauran yan uwa suke ganin ta da haske. Ya rasa wacce irin jarabawar rayuwa ce ta samu dangin su. Da dole baka da wani say akan rayuwar auren ka sai dai kaga anayi. Ko kanaso ko baka so. Ba kowa bane ya janyo wannan kaddara irin Ummimi mahaifiyar mahaifin sa, da ke da ikon hanawa ta saka akan komai daya hada da aurarrakin su. Tashi yayi ya nufi kofa ya saka mata mukulli . Ya koma kan kujera ya zauna. Ipad dinsa ya dakko yana duba wani article .. ==== Nadra ce a tsaye agaban wani dogon mudubi da jikinsa an rubuta Nads mirror selfie... Sai kallon kanta take. Tana gyara zaman mayafinta data yafa a kafadarta. Yayinda Waheedah ke a zaune ana mata makeup. Tana gama daukar hotunan wayarta ta fara kara. Dauka tayi ta saka a kunne. "Hello our wife.... Eh an gama. .. Okay zaraah.Ng tazo? Alright gani nan. " Tana gama wayar ta mayar da ita cikin side clutch bag dinta ta dolce and gabbana. "Soo sorry. Ni zanyi gaba. Amarya na kira na. Sannan kuma me hotan ta ta iso tana kasa zan rakata ta fara mata hotunan daban kafun sauran photographers su zo . Wata zaraah.Ng ce me hoto ta bala'in iyawa. (08093194306)..." "Okay tohm...." Nabeelah me makeup ta amsa ta. "Na saka miki kudin. Ai zaki shigo event din ko?" "Zanzo dai wannan na larabawa da kukeyi" "Okay derira? Allah ya kai mu " "Amin" "Shikenan, Waheedah zan sa azo a dauke ki ." "Na dauka acikin gidan nan wajen taron yake ba sai kin wahal da kan ki ba " "Eh aciki ne. Amma da tafiya sosai. Saboda ko gate dinsa ma ta bayane. Da ke da ba acikin nan gidan yake ba. Shima waje ne daban . Sai baba ya saka aka shigo da shi. So wallahi da tafiya. Duk taron da muke a motoci ake zuwa " "Okay Ya Nadra " "Alright ni na tafi " Ta fice tayi kasa. Bayan sun gaysa da me hoton, Kai tsaye ta shiga motar ta kirar element maroon color. Zaraah. Ng din na biye da ita a tata motar suka dau hanyar sashen baki inda Ahlam take itada kawayenta. Bayan sun sauka. Suka shiga ciki da temakon maaikata dake riqe da kayan hotunan me hoto. Nan da nan kuwa suka shiga shiryawa ta fara yi musu Nadra ta futo ta sake tafiya wajen event din . Kamfanin masu abincin nan na gidah da waje. Wato la comida corner(the food corner: 08091209352) Suma har sun zo suna jera kayayyakin su. Yayin mutane ma sun fara halarta. Kowanne da wajen zaman sa. A access card din da aka bayar na matsayin invitation card per person. Ko da me makeup ta gama yin makeup. Sakkowa tayi ta fice abunta. Yayinda su Haj Hameedah ma sukayi gaba. Dama su Umma Hadiza su suka fara gaba. Waheedah na zaune a dakin Nadra. Can ta gaji da zama ta koma kasa ta zauna. Ta saka ta ware. Aka turo kofar parlorn . Zayn ne sanye cikin manyan kaya. Wagambari baka data sha aiki fari. Yayinda hula da takalman sa duk farare ne. Agogon dake wutsiyar hannun sa kuma ash ne samfurin yvsl. Da facemask a fuskar sa. Idanun sa suka sauka akan Waheedah dake tsakure a kasan kujera "Ke zaa dauka.....?" Ya tambaya da karfi don sam bai gane ta ba. Saboda ta kara kyau akan kyawun da take da shi. Da sauri ta juya. Ta miqe tana kada kai. Ya fuce tabiye masa a baya. Ta rufo kofar. Mota ya shiga . Ta bude gaba ta zauna tana jan kasan mayafin ta. Ya dan kifa kansa akan sitiyari na yan wasu mintina kafin ya kunna motar da addua suka bar farfajiyar zuwa wajen taron. Gari har ya fara duhun sai sautin kida ne ke tashi. Yaja numfashi yana shakar niimataccen kamshin da hancin sa ba zai taba manta kamshin sa ba. Ballanta ran sa da zuciyar sa kai dama gangar jikin sa. Da suka illata da kaunar sinadarin kamshin .... Ashe waheedan sa ce? Suna zuwa yayi parking. Zata fita kenan ya dan janyo kasan mayafin ta, "You smell so incredible, I think you should give me your perfume..,..." Ya furta a hankali da alama bai masan ya fada ba. Ta juya tana tunanin ko waya yake yi ne? Saboda ganin Bluetooth a kunnen sa. "Zan fita. .." Ta fada cikin muryar ta mai dadin sauraro . Da sauri ya daga kan sa ya danna button. Ta murda handle din ta fice. Tana fita ya sauke zuciya. Hannun sa dafe a kirjin sa... ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 [11/23, 9:01 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:31_ ======= Kwantar da kansa yayi akan sitiyari. Yana hango ta harta bacewa ganin sa. Ta shiga cikin event center din. Bayan ta bawa bouncers access card dinta na shiga ciki. Ya lumshe idanun sa ya bude yana istigfari. Ba dan dole ba ba zai shiga cikin taron nan ba. Ya sake kallon screen din wayar sa dake haske. Kira ne aketa doka masa saboda amaren zasu tarbesu a waje su, Su yi musu shigar couples and friends special entry. Ya kifa wayar yana mai sakin siririn tsaki. Nadra ta futo daga cikin marque din tana dube dube. Motar sa ta hango. Ta sauke numfashi tana sauri harta cinma motar. Ta kwankwasa Kafin ya bude mata sai da ya fara lekawa ya gano ita ce din. Tukun sannan ya cire lock. Ta shiga ta zauna . "Akieey... Aka Ya Zayn .." "Na'am Nadra..." "Kayi looking down.... Comman take a deep breath .. Deep breath " A tare suka daga numfashin na su suka sauke. Sai a sannan yaji dan dama dama. Ta kalle shi sosai tana mai sake nazartar sa. "Ko bakada lapia ne?" "Lapia ta kalau ......" "Kayi hakuri.... Ya zamuyi haka kaddarar mu take " "Auren dolen??? " Ta gyada kai cikin karshen gaskiyar ta . Zayn yayi murmushi kawai. "Ke kinason auren ki da Osman??" "Idan ma banaso ya zanyi? I have no other choice .." "Look Nadra.... Auren zumunci idan be dadi ba yana lalata zumunci. Zai wargaza mutuncin da ke tsakan...." "Bama fatan haka ..." Cewar Nadra. Ta kuma cigaba da cewa, "Kai ake jira. ... Ga su can a tsaye zamu shiga da ku." Tana mai masa nuni da couples train din dake waje sun jeru a layi. "Na kuma gode da kawo Waheedah da kayi. Na manta ba waya a hannunta wallahi duk mutane sun taho sai ita daya.... " "Anytime..." "Shall we ...?" Ta karasa fada tana nuna waje. "Yep.. It shall be well..." Futar sukayi. Suka jera har wajen sauran angon da amaren. Ahlam na ganinsa ta nufe shi. Ta rarumo hannun sa ta riqe tana murmushi "Hubby ....." Ta karasa tana zagaye ruwan cikin sa da hannuwan ta . Kawaye da abokanan su suka fashe da dariya suna ihu. Wasun su har da tafa hannuwan su. Waheedah na daga gefe a tsaye . Badan Nadra ta matsa mata sai ta fito sun shiga da couples din ba da ba zata fito ba sai an tashi. Ita sam bata saba da irin wannan abubuwan yan gayun ba. Ba kuma ta kaunar ta saba din. Gwara ta tsaya a matsayin ta. Dai dai ruwa , Dai dai tsaki. Zayn yana juyar da kallon sa. Idanuwan sa suka sauka akan Waheedah da ke rakube a gefe. Tanata lullube jikinta da mayafi. Wani daga cikin abokanan ya isa gareta. Cikin muryar sa ya mata sallama irinta addinin musulunci. Ta amsa hade da gayshe da shi cikin ladabi . "Yaya sunan kanwar tawa?...." "Waheedah .." "Wow .. Very sweet name. Waheedah!! Well, Ni sunana Dawud. " "Masha Allah ...." "Yar kanwata ta temaka ta bawa yayanta number wayarta dan Allah kar taje a'ah. Don baki daya ta sace zuciyar Dawud ta tafi da ita..." Wannan maganar da yayi ce ta sa Waheedah dariya. Kyawawan fararen hakoranta suka bayyana. Zayn ya kasa hakuri. Shi kansa ya rasa dalilin daya sa gaba daya yaji haushin Dawud da ya je ya nayiwa Waheedah magana . Gashi har ta saki baki tana masa dariya. Ya zare hannuwan Ahlam a hankali zai tafi ta sake kankame shi "Ina zaka je? Yanzu zamu shiga fa." "Ina zuwa. Sorry." Da sauri ya tafi har yana tuntube ya karasa wajen su yana mai sosa keyar sa. "Ah Maza yane...?" Dawud ya bashi hannu suka tafa. "Naam. Dawud . Steady ne kawai. " "Masha Allahu ango .. Allah ya sanya alkhairi ya baku zaman lapia Amin " "Aamin..." Suka yi shiru dukkanin su. Can Dawud din yayi breaking silence yace, "Waheedah .. Wannan dan uwa na ne kuma aboki na ne .. Nasan dai kinsan shi ma yau ango ne ko?" Waheedah ta daga kai ta dubi Zayn kafin ta sauke da sauri "Eh na san shi ..... Umman mu na aiki a wajen su." Ta fada kai tsaye batare da wani karya ko sauya zancen ba. Zayn yaja kasan labban sa. Duk sai yaji kunya ta dubibiye shi. Ya dan daki kafadar Dawud "Ta sanni na santa... Infact ni na kawo ta wajen bikin yau. Tare mu ka zo " Waheedah tayi shiru kanta a kàsa. Tana mamakin ashe yana magana haka? Dawud ya sake dashare hakora yana gyada kai, "Komai yazo cikin sauki..... Saboda kai zaka zamo mun tsanin da zan hau katanga na shiga zuciar Waheedah. Ke na ke so ba usulin ki ba. Ba duk wani abu daya shafe ki ba. Da aure nake k...." Bai karasa ba Zayn ya kware. Dawud ya hau masa sannu. Idanun sa har sun sauya saboda wuya yace. "Yarinya ce fa Dawud... Me zakayi da wannan? Idan ba reno ba " "Reno ...?" Waheedah ta maimaita acikin zuciyar ta. Wannan wane irin cin mutunci ne? "Kai kake ganin ta a yar reno... Ni idanuwana da zuciya ta ganin cikakkiyar mace suke mata wallahi...." "Lalle fa...." Zayn ya fada yana kauda kansa. Ji yake tamkar ya rufe Dawud da duka haka kawai Dawud ya sake yin kasa da muryar sa. Ya langwabar da kai hadi da karyar da shi. Cikin muryar tarairaya da lallami yace, "Dan Allah ki ban number din wayar ki...please! Kinji pretty Waheedah ..?" Zayn yaja dogon tsakin da shi kansa bai san na meye ba , "Waheedah ... Kiyi magana mana . Ko nayi lefi ne uhmmm? Please ..." Yadda yake karya harshe da lankwasa shi ne yasa Waheedah yin murmushi. Dawud din shima murmushin yayi. Ya sake cewa, "To me zanyi aban number wayar nanne eh?" "Allah banda waya...." "Kina emmata baki da waya. Wait a wane school kike?" "Ina ss2..." "Ah dai dai kenan. .. Ashe mun kusa kammala school dinma ko?" Ta gyada masa kai da sauri tana murmushi . Zai sake magana kenan. Nadra ta kwalawa Waheedah kira "Zo nan sis zamu shiga ciki." Waheedah ta amsa da sauri. Don dama tsaiwar dole take agaban su. Ta ketare ta gefen Zayn zata wuce. Awawwaton hannunta ya riko zaren aikin hannun rigar sa . Ta juya da sauri. Yayinda shima juyowar yayi. Karen hancin su saura kadan ya hadu. Yayin da numfashin junan su ya shiga haduwa a tare. Kamshin turaren jikin ta dana Zayn suka hadu suka bada wani ni'imattaccen kamshi mai wuyar fassarawa . "Sorry...... " Ya fada kasan maqoshi. Yayinda ya daga hannun sa ahankali yana zare zaren daga jikin awawwaron nata . Waheedah tayi tsit. Tana sauraron bugun zuciyar sa da ke bugawa da sauri sauri. Irin bugun nan da zuciya keyi idan tana cikin farin ciki .. #FARHATAL QALB (FARIN CIKIN ZUCIYA) ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰_*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:32_ === Gaba daya ji Zayn yake yi tamkar babu laka ajikin sa. Saboda yanayin yadda jikin nasa yayi laushi ya kasa zare zaren. Jikin sam ba karfi. "Sorry...." Ya sake maimaitawa yanata kiciniya. Nadra dake jiran Waheedah ta karasa . Hannu daya ta saka ta yage awawwaron zaren ya fita daga ciki. "Ya Zayn . Ahlam na jira fa..." "Gani nan... " Ya amsa ta yana sauke kai. Wasu masu serving abinci zasu shige ciki ya dauki ruwan roba daya daga cikin ledar sa. Nan da nan ya shiga kwankwada. Sakamakon wani zafi dayaji yana taso masa. Abokan suka karasar da shi wajen Ahlam. Ta kama hannuwan sa acikin nata. Yayinda kafadun su ke gugar na juna. Ya juya ya kalleta. Ta dan daga tsayinta zuwa kunnen sa ta rada masa, "I've the right hubby ...... An daura ai ko?" Ta karasa ce masa tana murmushi. A haka suka shiga cikin marque din ango Zaid da amaryar sa Jannat sune a farko. Sunyi matukar kyawu ta saka wata riga baka gown me flowing da wasu stones masu glittering farare tas. Sai shi ango Zaid da yayi shigar alfarma shima cikin wagambari fara data sha aikin baki. Yayi bala'in kyau ba kadan ba. Shi da amaryar tasa sun bada color . Sai couple na biyu. Ango Zayn dayayi shigar wagambari baka data sha aikin kala fara. Sai amaryar sa Ahlam data sha kyau itama cikin farar gown mai glittering (kyalkyali) na stones baki. Ba kadan ba sunyi kyau. Kyawu irin wanda alkalami yayi kadan wajen fassara shi. . .. Gaba daya kowa sai da ya miqe a cikin marque dinnan in honor of the couples. Har sai da suka zazzauna awajen zaman su. Tukun sannan kawayen amare da abokan angwaye suma aka sakar musu speaker rawa suka dan tattaka. Kafin su koma wajen zaman da akayi musu na musanman suka zazzauna. Daga nan aka kira wata babbar malama. Ta bude taro da addua. Sannan gayshe gayshen yan uwa da abokan arziki. Sanarwar zuwan manyan baki na musanman. Bada tarihin amare da angwaye daga abokanai da kawaye. Sai kuma refreshments. Abinci ne kala kala babu irin wanda babu. Menu aka bawa kowanne yayi ticking abincin da yake so. Dik wanda ka zaba shi din ake kawo maka. Nadra da kanta ta zabarwa Umma Hadiza. Aka kai mata. Yayinda Waheedah ta zabi wanda take so. Karar kwanuka da cokula kawai kakeji sai slow music da ke tashi. Amare da angwaye ma an saka su dole su ci. Bisaga jagorancin Ummimi da tace jikokinta ba zasuyi jidalin yunwa ba. Bayan kowa ya take ciki yana cika cikin sa. Aka saka dariya baki daya. Ahlam ta juya ta dubi Zayn da ke danna wayar sa. "Hubby .. abincin fa?" "Na koshi..." Ya amsa yana kallonta "Ya zaka ce ba zaka ci ba...? Bayan Ummimi tace duk mu ci. " "Banacin abincin wadanda bansani ba gaskia. Wanda na sani dinma rarely nake ci."Ya karasa yana cigaba da danna wayar sa. Ahlam ta juya ta kalli su Zaid da Jannat. Suna feeding junan su suna hirar su kasa kasa. Wani tuququn bakin ciki ya tsaya mata a makoshi. Ganin ita natan yayi biris da ita waya ce ma agaban sa. Ko irin lallashin nan nata baya yi. "Zayn...." "Naam .. Ahlam" "Ba zaka ce naci abincin ba?" "Tohm Waheedah ki ci abincin ." "Waheedah Kuma?" Ta tambaye shi cikin tsantsar kulawa. Sai a sannan Zayn ya gano baranbaramar da yayi. Yayi saurin fuskewa hadi da mayar da wayar sa aljihu. Kasan zuciyar sa tunanin Waheedah yake tabbas. Amman harshen sa daya ambata sam baisan dalili ba . "Look Ahlam...." Ta katse shi. "Babu zancen look ... Zayn I'm i that unimportant? " "Noo . .. Kinaji Dawud ne ba kinga dazu na je wajen sa ba...!" "Eh...." "Toh maganar Waheedah din yake mun . Yana son ta " Ahlam ta sauke gauruwar ajiyar zuciya. Amman duk da haka ta sake tambayar shi da, "To meyasa zaka kira ni da Waheedah? Tun da ai ba awajen bane. Yanzu ni da kai ne a zaune " Ya sosa keyar sa yana murmushi. "Yes I'm all ears Zayn .. saboda me zaka kira sunana da Waheedah?? Sunana bashida matsayi a zuciar ka ne ko kuwa?" "Da shi muke magana ta WhatsApp ... Kingan shi da can wayar sa a hannu." Ya nuna mata Dawud da yatsa. Nan taga Dawud din wayar sa a hannu yana dannawa. Hankalinta sai ya kwanta. Ta danyi murmushi lallausa "Na yadda .." "Yauwa.... " Ya amsata yana murmushi "Abincin fa?" "Ki ci...." "Ka bani.... Feed me pls" Ba yadda ya iya. Ya debo fried rice da patoosh salad a spoon ya saka mata a baki. Ya zuba ruwa a cup ya bata. Kawayen amarya na ta awwwwn.. Waheedah ta dube su cikin kulawa. Suna birgeta kwarai matuka da ka gansu kasan su din suna kaunar junan su . Ya dakko tissue ya goge mata baki. "Thank you hubby...." "Anytime...." Yana daga kai suka hada idanu da Waheedah . Ya janye idanun sa da sauri yana saisai ta kan sa. Haka aka cigaba da gudanar da shagalin bakin ranar. Yan uwan juna gaba da baya. Kamar ko da yaushe. Babu wasu bare sai yan gayyata da wasu tsirarru na daga kawaye ko abokai dama makota da sauran su Anyi 'barin kudi ranar tamkar bishiyun kudi ne da su suke zazzaga su. Dukkanin iyalan Ummimi matan su 3 anko sukayi gwanin shaawa. Cikin wani dandatsetsen lace mai dan karen kyau da kyalkyali. Yayin da mazan suma sun zuba wata gezna shadda mai madaukakin tsada da kyau Lamarin sai wanda ya gani ya kuma halarci taron kawai. Anci an sha anyi hani'an. Zayn yayi excusing kan sa ya fita daga cikin marque din. Ya tsaya a tsaye yana mai furzar da iskar bakin sa. Kansa sai wani sara masa yake yi . Yanayin jikin sa baki daya ba dadi. Ya kuma tabbatar da hakan nada nasaba da wannan bikin. Gaba daya ya rasa wane tunani ma zai kama da zai fitar masa da mafita. "Zayn... Ka dawo ciki zaa dauki pictures." Cewar Awais abokin sa. Gyada kai kawai yayi alamun toh. Ya koma ciki. Aka shiga daukar hotuna ta ko'ina photographers nata haskakawa da aiyukan su. Sannu ahankali wadanda aka gayyato suka fara tafiya inda suka fito. Ciki har da Waheedah da Umma Hadiza. Daga karshe kuma bayan yan uwan sun gama warkajami. Aka tashi daga taron sai kuma na washegari idan Allah yayi da rabon ga ni.... ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰_*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:33_ ===== *GIDAN MALAM NALADO* *DA* sallama a bakunan su, Suka shiga cikin gidan na su. Marka na kwance akan shimfidar tabarmar ta. Saitin gefenta daga dama kuwa fitila ce ta wuta mai lagwani. Bata amsa sallamar ba. Sai ma dago fitilar da tayi don ganewa idanun ta. "Wohoho. Fito nan mai sunan malam. Ai na gayan ka." Nan da nan Malam Nalado ya fito daga cikin daki. Ya tsugunna agaban mahaifiyar ta sa. "Kaga ni ko .....? Wane tsinannen biki ne za'a tafi tun rana tsaka sai dare zaa dawo?" Umma Hadiza ta fara girgiza kai zata yi bayani. Marka ta hanata. Ta hanyar mikewa jikinta har kakkarwa yake saboda bala'i. "Dube su ... Dubi kayan jikin Wahidin fisabilillahi... Wannan shiga ta dace? Dubi fatar jikin ta da fuskar ta. Tayi kwailin.. kalli yadda ta kode tsabar bilicin." "Wallahi Allah bana bleaching Marka .. Mai ne da sabulu Nadra ta bani. Wadda Umma ke yiwa mahaifiyar ta ai..." "Zaki rufe mun baki ko sai na zo na gabje ki anan?" "Allah yabaki hakuri ...." Ta fada hawaye sirara na zuba a kyakkyawar fuskar ta... "Na gaji..... Mai sunan Malam. Yau dai kagani da idanun ka. Ire iren rashin tarbiyyar da suke gudanarwa acikin gidan nan.." "Wallahi Malam... Ko tashi ba'ayi ba awajen taron muka taho." "Bikin gidan na uban ku ne dama da zaku zauna?. Ai malam na dauka abun na mutunci ne da arziki da mu ma za'a gayyace mu. Muje mu kashe kwarkatar idanun mu. Amman saboda tsabar akwai kaucewar hanya ai kaga su kadai suka tafi. Sai cikin dare. Kowane gidah sun kulle gidajen su banda mu. Su sun tafi regargadin biki gidan mu a yashare. " Umma Hadiza ta tsugunna tana jujjuya kai. Idanunta sun kawo ruwa sosai. Cikin muryar ban hakuri da sanyin jiki tace, "Dan Allah Marka kiyi hakuri .... Wallahi wallahi babu inda mukaje sai wajen taron bikin nan. Kuma acikin gidan yake daga wani bangaren. Kayi hakuri Malam. Dan Allah ku yafe ni." "Hakuri ... Wohoho ko ba hakuri ba? " "Eh dan Allah Marka " "Mai sunan Malam.." "Na'am Marka ." "Kace Hadiza ta bar maka gidan ka. " "Kiyi hakuri Marka .." ya fada a hankali yana kallon Hadiza ta gefen idanu "Nayi hakuri ?" Ta tambaye shi. Tana binsa da kallo sheqeqe. "Ehh ." "Matsa can. Sahoro mijin sahorama. Gidah na waye?" "Na ki ne Marka." "Toh wabillahil lazi zaman Hadiza ya kare a gidan nan." "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun!!!" Kamal ya shiga furtawa. Yana takawa dakyar hannun sa dafe da bango "Matsa can. Gawa taki rami kawai " "Haba Marka .. Haba Marka." Umma Hadiza ta fada . Hawaye na kwarara a fuskarta sosai jin yadda Markan ke aibata Kamal jikan ta. "Karya nayi? Ba ragowa bane shi? Kullum akan magani. Nakasasshe, Bushassshe. Kanjamamme. Ai kuwa gawa ce shi din da taki rami " Kamal yayi murmushi. Ya dafa bango ya zauna yana sauke numfarfashi "Marka... Ki dena cewa haka ... Tamu kaddarar kenan. Lapiyayyun ma basu da tsimi bare dabara. Kowanne rai Allah ya halicce da dukkanin dik wasu abubuwan da zasu faru agare shi. Don haka wannan cuta da muke fama da ita kankarar zunubai ake mana...Marka mu fa jikokin k .." "Karka karasa... Kar ka soma karasawa. Bani da tabbacin kudin jikoki na ne ko akasin haka. Mai sunan malam babu yadda banyi ba kar ya auro Hadiza. Amman ya toshe kunnen sa. Yayi kunnen uwar shegu. Hadi da badawa idanun sa kasa. Ya kafe ya nace ya cije kan dole sai ya aurota. Gashi nan ai baki dayan tattalin arzikin sa ya kare akan ku da uwar ku. Dukkanin ku ku ukun ba mai lapia ingatacciya. Ita wannan baki daya ma makanta ce da ita. Sai da temakon gilashi take gani. ..." Ta karasa tana mai sakarwa Waheedah rankwashi . Waheedah bata ce komai ba. Yayinda kanta ke a kàsa kawai. "Kai maganganun menene haka ne..? Cikin bacci na ke jiyowa." Cewar Inna Sa'adatu . Ta gantsare tana miqa hade da yin hamma. "Su wa kika sani? Hadiza da iyalanta ne. Ina magana suna mayar mun. Munata musayar yawu da ni da uwar tasu. ." "Au wai sai yanzu kuka dawo...? " Inna saadatu ta tambaya tana mai sauke kallon ta bisa fuskar Umma Hadiza . "Eh yanzu muka dawo Sa'adatu " Umma Hadiza ta amsa ta. Inna Sa'adatu cikin makirci ta sake cewa, "Yanzu ku kuna mata ku ka kai wannan tsakar daren awaje? Fisabilillahi biki bana dangin iya ba bana baba ba ? Meyakwan ke Hadiza ki taso keyar ta ku dawo tun tuni." "Wacce hadizan ce zata ce wa yarta su dawo da wuri? Bayan watsewar ita ke koya mata .." "Allah ya baku hakuri Marka.." "Ni fa idan kina gayamun Kalmar hakurin nan ji nake tamkar wuqa kika dabamun a zuciya. Hakurin ubanme zanyi? Kama ki zan na saka a garke na daure ko kuwa? Ai babu abunda ke tsakani na da ke Hadiza. Ba auren 'da na kike ba .... Shekaru masu dadewa." Umma Hadiza ta tamke idanunta tana dartse bakinta. Baki daya kanta ya mata nauyi. Duk tarin shekarun nan da aka dauka. Bata taba buda baki tacewa yaranta basa tare da mahaifin su ba. So take akwai lokaci da ta ware zata sanar musu idan Allah ya so. Amman baki daya Marka ta tarwatsa mata lissafi. Kusan kullum seta goranta mata. Tayi ta shelan ba aure tsakanin ta da dan ta. Tamkar wani lefi tayi babba da yasa ya saketa. Bayan Markan ce ta saka dole ya saketa babu wata kwakkwarar hujja. Hawaye sirara suka shiga zuba a idanun Umma Hadiza. Marka ta kalleta tana yamutsa baki. "Ni fa kukan munafurci ne banaso. Uban me na miki iyye?" Umma hadiza ta girgiza kai kawai. Hade da saka hannu ta share hawayen ta. "Babu komai .." "Toh mai sunan Malam... Yau magana ta kare. Idan Allah ya kai mu wayewar gari. Inason Hadiza ta tattare nata ya nata ta bar mun cikin gida. Kar kuma ta sake tako kafarta kofar gidan nan idan ba da wani dalili ba kwakkwara. Wannan shine zancen da na yanke. " "Tohm Marka.. Allah ya tashe mu lapia " Umma Hadiza ta fada hade da miqewa tsaye. Ta kamo Kamal ta temaka masa ya shiga daki. Dan sauran kayan kwalam da suka samu awajen bikin ta juye musu akan faranti ta raba musu shi da Najib. Sannan ta kunna musu maganin sauro tasa daga bakin kofar daki. Tayi sai da safe ta koma daki. Waheedah ta cire kayanta ta mayar da na gidah. Wata riga da ta mayar da ita ta bacci. Sai hula da ke kanta "Baki kwanta ba....? Tara da kwata fa " "Zan kwanta Ummaa. Yanzun dai bana jin bacci " Umma Hadiza ta sauke nannauyar ajiyar zuciya. Hawayen da ta ke kokarin zubowa ya shiga tsiyaya . Tayi sauri ta goge . Nan ta fara jiyo sautin na waheedah har da shessheka. Tayi saurin janyo ta jikinta tana lallashinta. "Bar kuka Waheedah ... Kowane dan adam da tasa kaddarar., Mu ta mu ..... ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰*_RANO SCRUMPTIOUS MEAL_* _(Where every flavour tells a story .....)_ *_By HAFSAT RANO_* _(Mother/wife/writer)_ _08030811300_ _IG:Rano_scrumptious_meal_ _INA MA'ABOTA ABINCI? WATO *TRADITIONAL FOOD IN KANO*? GANGARIYAR ABINCI NA AL'ADUN HAUSA DA NAHIYAR KETARE? BA ANAN KADAI MUKA TSAYA BA. MUNA DA LEMUKA WATO *LOCAL DRINKS*. ZAKU IYA KAWO NA HIDIMOMIN LIYAAFA MUYI MUKU_ _MU NA YIN:_ *_FUNKASO_* *_ALKUBUS_* *_SINASIR_* *_WAINA_* *_ASSORTED MEAT (KAYAN CIKI)_* *_COW TAIL/COW LEG (DAB'URI)_* *_CHICKEN AND FISH PEPPER SOUP_* *_LOCAL DRINKS:_* _HIBISCUS (ZOBO)_ _GINGER_ _AMAANI FRUITY SHAKE_ _MUN TANADAR MUKU MOUTHWATERING ABINCI KALA KALA WADANDA KE GINA JIKI DA KARA LAPIA. ABINCIN MU A TSAFTACE YAKE. KUMA MUNA YIN SU NE AKAN YADDA KOWANNE MUTUM ZAI IYA CI . AKWAI SPECIAL SOUPS NA MASU ULCER WADANDA BABU YAJI. AKWAI KUMA NA PEPPER DEM GANG GA MASU SON HOT AND SPICY...._ _KADA KU MANTA MUNA YIN NA TAKEAWAY/ORDER . MUNA KUMA YIN NA BIKI (WE CARTER TO SMALL/LARGE EVENT...._ _FUNKASO TO PAIR WITH COW TAIL:2K_ _WITHOUT COW TAIL:1K_ _ALKUBUS TO PAIR WITH ASSORTED MEAT (KAYAN CIKI) 2K. WITHOUT ASSORTED MEAT :1K_ _PLS NB: PAYMENT VALIDATES INTEREST..... DELIVERY WITHIN KANO:500 NAIRA_ ________ *_FARHATAL-QALB_* _(FARIN CIKIN ZUCIYA)_ _NA_ _NANA HAFSATU_ __PG: 36_ *Dakyar* Waheedah ke iya bude idanunta. Saboda tsananin yadda kanta ke sarawa. Kanta na mata madaukakin ciwo. Ya yinda gangar jikinta ta dauki zafi rau tamkar garwashin wuta. A haka Kamal ya shiga dakin a daddafe don shima ba dadin yake ji ba. Ya nemi waje ya zauna akan wata kujera ta tsugunno. "Sannu Waheedah..." Bude idanun tayi da suke rufewa da kansu. Sunyi jawur da su. Sun kara furfutowa waje tubarkaAllah. "Yaya Kamal.... Kai zan wa sannu. Ya jikin?" "Da sauki ... Alhamdulillah. Ya jikin?" "Da sauki..." Ta fada tana mai cije labbanta. Ta miqe ta zauna dakyar daga kwanciyar da ta ke. "Yanzu Najib ze kawo miki ruwan gishiri ki sha. Saboda karfin jikin naki .. Kin sha panadol din ko?" "Ban sha ba... Zan sha yanzu." "Yana ina?" "Gashi nan..." Ta nuna masa kan murfin samira. Ya dakko ya tashi ya tafi dakin su ya dawo da pure water guda 3. "Ungo sha maganin... Wannan sai a hada miki ruwan gishirin ko . (ORS). ?" "To Yaya ... Ka koma ka huta." Ta fada a wahalce Ya danyi murmushi kawai. Yana dada kallonta sosai. Lalle Waheedah batata lapia sosai. Don bata kwanciya akwai kazar kazar. Bata taba cewa ta gaji akan aikace aikace. "Mu idan muna kwance ba lapia Waheedah ba ki taba kosawa. Komai da komai yi mana kike yi ba gajiwa. Ubangiji Allah ya baki lapia ya sa kaffarane. " "Aamin Yaya..." "Kibar kukannan haka kinji? "Tohm ...Yaya" Ta fada muryar ta na rawa. Ba jimawa kuwa Najib ya shigo hannun sa dauke da leda baka. Ruwan gishirin ne sachet 3 aciki da kuma pure water rabin leda a dayan hannun sa. "Dakko jug dincan ka hada mata. Ka ga ka fara dauraye shi tukun ka ji?" "Tom Yaya." Najib ya debi ruwa a kwalla ya wanke jug din ya hada mata ruwan gishirin ya miqa mata. "Ka da ki sha ruwa sai kin gama shan sa.." "Tohm Yaya...." Ta amsa shi. Kasan zuciyar ta ta tuno yayan nasu da tuni yanzu yana aiki a asibiti ko wata ma'aikata data shafi harkar lapia ko kamfani. Domin chew (community health extension worker) ne shi kafin ciwo ya kankame shi baki daya.. Har ya mike yar wayar sa mai torch light ta shiga kara a aljihun sa, Ganin number Najan Isubu ce. Hakan ya sa ya dauka da sauri. Ya kuma koma ya zauna "Wa'alaykm Salam... Ina wuni? Ah Alhamdulillah wallahi. Waheedah? Da sauki gata ta dan zauna... Eh shima yana nan. To bara na turo shi. Mungode, Allah ya saka da alkhairi. Amin. Okay tohm " "Ka karasa hada mata...?" "Eh. Gashi nan tana sha ma " "Yauwa. Kaje gidan Najan Isubu ka karbo abinci. Umma ce ta bata ta kawo mana.." "Allah sarki Umma. Muna ran ta. Uwa mai dadi. Allah ubangiji ya saka mata da mafificin alkhairi. " "Aamin Yaa Rabbi ." "Aamin." "Bara na dan watsa ruwa " "Tohm Yaya..." Kamal ya fice zuwa bandaki. Yayin da Najib ya fice zuwa gidan Najan Isubu. Daki ya zama sai Waheedah ita kadai tana zaune. Kanta a sama. Marka ta leka ta windown tana tabe baki. Kafin ta shiga ciki ba ko sallama ba re sannu " A koke." "Naam Marka ." "Ungo debo mun ruwa acikin nan..." Ta miqa mata wani bokitin karfe kato. Waheedah ta cika da madaukakin karshen mamakin halin ko in kula irin na Marka. Yanzu yanayin da take ciki na rashin lapia haka zata fita ta ebo ruwa bayan ga su Zainab can tana jiyo karakainan surutan su. "Ko ba zaki ebo bane? Yo naga ma fuskar ki a murtuke kaman zararriyar zakan ya. Zaki hau kai na da bugu ne?..." Waheedah ta girgiza kanta da a'a. Ta miqe dakyar. Jiri na neman kayar da ita. Amman a haka dai ta daure ta karbi bokitin tana dafa bango. Har ta fice daga dakin. "Mene nan? Gayyar munafurci." Marka ta shiga bude kwanuka. Harda daga jug din ruwan gishirin da kalar sa tayi kaman lemo. Ta kwankwada zata sha banza ta dauka lemo ne. Da sauri ta fuce ta isa ga rariya ta amayar da shi tana tabe baki Wani jiri ya kwashi Waheedah. Tayi sama dabas tayi zaman yan bori a kàsa. Nan da nan ta sa kuka. Ba wai kukan faduwar da tayi bane. A'ah kuka ne akan zallar kiyayyar da Marka ke nuna musu a cikin dukkanin jikokin ta... Sun zama saniyar ware acikin jikoki. Tsana ce ta ke musu mai yiwuwar fassarawa. Kamal ya fito daga bandaki da sauri. Ya ajiye kwandon sosan wankan su a gefen daki. Ya nufi wajen Waheedah da ke sheme ta na kuka babu mai tanka mata. Ya dagata da sauri yana dudduba kafafunta da hannuwan ta. "Ba inda kika ji rauni ko? Eh Waheedah." "Babu Yaya..." "Me zakiyi da bokitin nan.?" "Ruwa.. Zan debowa Marka." Ya dauki bokitin ya fice waje ya ebo ruwan ya kai dede kofar dakin Marka ya ajiye . "Ba kai daya nake so ba .... Kai biyar nake bukata." Ta karasa fada tana yatsina. "Yaya zan ebo." "Keda baki da lapia. Barshi " "Uhm se an ebo dai. " Marka ta sake fada hade da sakin guda. "Wai ni Marka karfe nawa zamu tafi ne. Naga garin ya fara hadewa " cewar Inna Sa'adatu. Marka ta sheke da dariya tana murna . Farin ciki ya wanzu a fuskar ta sosai tace, "Mai jegon ma ta kira wayar mai sunan Malam. Tace ko mai dare da yardar Allah zasu zo nan. Anan zatayi wankan ina tunani " 'ahto Alhamdulillah.. Allah ya kawota." "Aamin." Kamal ya cigaba da zubawa Marka ruwa. Har sai da yayi kai biyar tukun sannan ya ajiye bokitin. Ya koma ya temakawa Waheedah ta koma daki. Sannan ya shige dakin su. Saboda jikin sa har ya fara ciwo. Marka ta debi ruwa tayi bandaki tana yan wake wakenta. Ba jimawa Najib ya shiga gidan dauke da babbar kular abinci ya kai daki wajen Waheedah. "Gashi ..." Waheedah ta daga kai ta kalle shi. "Ku zuba ku ci..." "Bari na kira yayan...." Ya je dakin su ya kira Yayan na su. Dan har ya kwanta ma shi Kamal din yanata juye juye. "Gani nan......" Ya fada a wahalce. Ko da suka koma dakin suka bude kular, Waina ce da funkaso da sinasir da alalan cikin ganye. Sai miya dauke da nama fal a kulle a leda baka babba "Samo wuri ka zuba shi ..." "To Yaya." Najib ya samu mazubi ya zuba komai. Suka debi nasu suka bar na waheedah. Sauran kuma zasu dumama suci. Fitowar Marka daga bandaki kenan. Zahara'u yar autar Marka. Wadda ta haihu tace zata biyo gidah komai dare. Ce ta shigo gidan Tana gaba yaran ta 3 wani na bin wani suka biyo ta a baya. Ita kuma da jaririn a bayanta. Yayinda mijin na ta Adamushe yana bayan su yana muzurai. "Oyoyo oyoyo..." Yara sukayi kan zahara'u da yaranta anata murna. Marka ta karbi jaririn tanata masa wasa. Adamushe ya harde kafafu yaci magani. Fuskar sa ta cika tayi fam tankar zata fashe cikin kolokuwar bacin rai . Ya saita hannun sa setin kan fuskar Zahara'u tamkar zai waska mata mari yace, "Na sake ta saki 3 ....... Babu komeee. Sannan wannan bakin jaririn da hanci hura hura da girman Allah ba 'da na bane. Ba jini na bane. Na karkare miki zance. Wadancan ukun ma ban amince na waje na bane. " Yana karasa fada ya yi hanyar zaure zai fuce ... _INA MASOYA KUMA MA'ABOTA KAMSHI MA SU KAUNAR KAMSASAWA A KODA YAUSHE? DOMIN KAMSHI RAHAMA NE.._ _TO KU MATSO, DOMIN WANNAN KARON MA ZAFAFA BIYAR SUN ZO MU KU DA TALLAN MASARAUTAR KAMSHI NA KAMFANIN TURAREN *YERWA INCENSE AND MORE*_ _A *YERWA INCENSE AND MORE* ZA KU SAMU TURARUKAN WUTA NA *GIDAH, NA KAYA, NA TSUGUNNO* BA A NAN KADAI SUKA TSAYA BA. AKWAI *KHUMRAHS* MASU KAMSHIN LARABAWA DANA FRUITS KAI DAMA KAMSHIN TURAWA. AKWAI KHUMRAHS TA MATAN AURE DA TA YAMMATA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN WANKA DANA SHAFAWA BAYAN AN KAMMALA WANKA.* BA ANAN TURARUKAN NA SU SUKA TSAYA BA. AKWAI *KULACCAM* MAI MATUKAR KAMSHI DA SANYAYA ZUCIYA, SANNAN SU NA DA *MADARORIN TURARUKA NA JIKI DA NA KAYA*_ _AKWAI TURAREN *AL'AJABU NA TSUGUNNO DA KHUMRAH* DIN SA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN GASHI NA CREAM DA KUMA SPRAY DIN SA NA FESAWA*_ _BA ANAN SUKA TSAYA BA. SU NA DA *TURAREN MOPPING, DA NA BANDAKI AKWAI NA RUWAN WANKI DA NA FESAWA A DRAWER KO AKWATI*_ _AKWAI KAYAN GYARARRAKI NA FATA. KUJERAR TSUGUNNO, KASAKE NA WUTA, COAL IGNITER TA KUNNA GARWASHI, ELECTRIC BURNERS DA ENGLISH COAL_ _AKWAI LAFFAYAS DA SAURAN TURARUKA NA KAMSHI KALA KALA_ _SU NA BADA KAYAYYAKIN SU AKAN FARASHIN SARI KO SAYA AKAN DAYA DAYA. SANNAN SUNA TURA KAYAYYAKIN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE. KAYAN SU YAN CHADI NE DA SUDAN DA KUMA YERWA WATO MAIDUGURI._ _KYAU, INGANCI DA RAHUSA SAI KAYAYYAKIN KAMFAMIN YERWA INCENSE AND MORE. SAI KUN GWADA ZAKU BAMU LABARI_ _NAMBAR TARHON SU DA ZAA KIRA KO MUSU MAGANA TA WHATSAPP ITACE: 08095215215_ _INSTAGRAM HANDLE DIN SU: @yerwaincense_and_more_ _YERWA INCENSE AND MORE: A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS AND MORE__INA MASOYA KUMA MA'ABOTA KAMSHI MA SU KAUNAR KAMSASAWA A KODA YAUSHE? DOMIN KAMSHI RAHAMA NE.._ _TO KU MATSO, DOMIN WANNAN KARON MA ZAFAFA BIYAR SUN ZO MU KU DA TALLAN MASARAUTAR KAMSHI NA KAMFANIN TURAREN *YERWA INCENSE AND MORE*_ _A *YERWA INCENSE AND MORE* ZA KU SAMU TURARUKAN WUTA NA *GIDAH, NA KAYA, NA TSUGUNNO* BA A NAN KADAI SUKA TSAYA BA. AKWAI *KHUMRAHS* MASU KAMSHIN LARABAWA DANA FRUITS KAI DAMA KAMSHIN TURAWA. AKWAI KHUMRAHS TA MATAN AURE DA TA YAMMATA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN WANKA DANA SHAFAWA BAYAN AN KAMMALA WANKA.* BA ANAN TURARUKAN NA SU SUKA TSAYA BA. AKWAI *KULACCAM* MAI MATUKAR KAMSHI DA SANYAYA ZUCIYA, SANNAN SU NA DA *MADARORIN TURARUKA NA JIKI DA NA KAYA*_ _AKWAI TURAREN *AL'AJABU NA TSUGUNNO DA KHUMRAH* DIN SA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN GASHI NA CREAM DA KUMA SPRAY DIN SA NA FESAWA*_ _BA ANAN SUKA TSAYA BA. SU NA DA *TURAREN MOPPING, DA NA BANDAKI AKWAI NA RUWAN WANKI DA NA FESAWA A DRAWER KO AKWATI*_ _AKWAI KAYAN GYARARRAKI NA FATA. KUJERAR TSUGUNNO, KASAKE NA WUTA, COAL IGNITER TA KUNNA GARWASHI, ELECTRIC BURNERS DA ENGLISH COAL_ _AKWAI LAFFAYAS DA SAURAN TURARUKA NA KAMSHI KALA KALA_ _SU NA BADA KAYAYYAKIN SU AKAN FARASHIN SARI KO SAYA AKAN DAYA DAYA. SANNAN SUNA TURA KAYAYYAKIN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE. KAYAN SU YAN CHADI NE DA SUDAN DA KUMA YERWA WATO MAIDUGURI._ _KYAU, INGANCI DA RAHUSA SAI KAYAYYAKIN KAMFAMIN YERWA INCENSE AND MORE. SAI KUN GWADA ZAKU BAMU LABARI_ _NAMBAR TARHON SU DA ZAA KIRA KO MUSU MAGANA TA WHATSAPP ITACE: 08095215215_ _INSTAGRAM HANDLE DIN SU: @yerwaincense_and_more_ _YERWA INCENSE AND MORE: A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS AND MORE_ *_FARHATAL QALB_* _(FARIN CIKIN ZUCIYA)_ _NA_ _NANA HAFSATU_ _37_ _____ *Marka* ta sha gaban sa da sauri. Zaninta har yana neman kuncewa. Saboda tsabar gigicewa da matotowar tashin hankali. Daurin dankwalin ta ya fado kasa. Duddugaggen farin gashin kanta ya bayyana. Gaba daya kan gaba da baya a gwaigwaye yake kamar konanniyar ciyawa. "Adamushe... Bangane zancen da kake yi ba.?" Tana magana ne hannun ta daya akan kullun zanin jikin ta yayinda dayan hannun kuma tana nuna zahara'u da shi. Adamushe ya bushe da dariya har da kakatawa. Kafin yayi shiru ya sake murtuke fuskar sa ya na cin magani "Marka da hausa fa nayi magana...." "Haba 'dan nan... Fisabilillahi! Akan wane dalilin zaka saketa? Saki har 3? Ana murna ta haihu .. Ta haifo da sarfacecen namiji. Kuna zaman zaman ku. Ko dai asiri ne dan nan?" Adamushe ya sake yamutsa fuska. Yana mai duba agogon da ke wutsiyar hannun sa. Ya dago ya dubi Marka ransa a bace, "Tambaya kike yi? Bana ra'ayin cigaba da zama da ita ne. Sannan bana kaunar ta. Dama can fanko ce aka lullube aka aura mun ita .. Maza take kulawa awaje. Tana hulda da maza. Ke Marka, Baki dayan yaran nan ba nawa bane. Ba jinina bane." Marka ta shiga hada hannuwa tana sallallami. Can ta dora hannayenta akanta tana surutai. "Kai kira baban ku." Inna Sa'adatu ta tura a kira malam na lado "Wallahi Adamushe yarinyar nan duk inda nutsattsiyar yarinya ta kai. Zahara'u ta kai. Ko a gidan nan tun tana karama ma wallahi batada abokin fada. Ko musu ba'ayi da ita. Batada kwaramniya bare hayaniya. Da girman Allah wadannan yaran naku ne. K..." "Kinga kiyi shiru da Allah . Sumumu ka sau. Micijin kaikayi sari ka noke.... Wannan yarinyar muguwar munafuka ce. Annamimancin ta yayi yawa. Ga makirci yar iska. A sati sai ta fita sau 6. Bata iya zama agida. Kwanakin baya makota ne sukayi taron dangi suka mata dukan tsiya gatanan ki tambayeta. Bashi kuwa data ciyo yafu a kirga. Du ta debe kayan ta ta sayar a kasuwar tsaye. Zamana da ita ya kare. Na fada zan sake nanatawa..." Malam Nalado ya shiga gidan bakinsa dauke da sallama. Hannun sa dauke da wuka da raken da yake sayarwa. Fuskar sa dauke da damuwa. Tun tafiyar Umma Hadiza ga kuma wani tashin hankalin. "Ina wuni..?.." Adamushe ya gayshe da malam na lado. A tsaye. Kafafuwan sa a jikin bango ya tokare "Lapia Alhamdulillah Adamu... Ya iyayen kalau?" "Lapia..." "An samu karuwa Kuma ... Allah ubangiji ya raya " "Amin. Allah ya raya muku .." Malam na lado yayi shiru bai ce komai ba. Adamushe ya hura iska bakinsa yana mai daga hannuwan sa sama, "Na gama magana.. Yarinya dai da kuka liqamun gatanan na dawo muku da ita. Zamana da ita ya kare." "Ka tsaya Adamu muyi magana ta hankali... Zauna muyi magana " "A'a Malam. Babu wata magana anan gaba kuma. Na fada bari na sake nanatawa .. Na ce na saki zahara'u saki 3. Babu kome. Idan Allah ya bata miji taje tayi aure. Yara su uku gasu nan. Da jaririn ta a hannu. Duka ba nawa bane. Ba jini na bane wadannan yara. Ku tuhumi yar ku." Yana karasa fada ya gyara takalman sa ya fice. Malam Nalado ya biye bayan sa yana kiran sa. "Adamu . Adamushe... Adamushe..." Sam ko dar beyi ba. Tamkar ba da shi dinne ake magana ba. Mutane sai bin su suke da kallo, Adamushen yayi gaba. Yayin da Malam Nalado ke bin sa a baya yanata sauri yana doka masa kira. Waheedah na zaune akan katifa tana jiyo kukan aunty zahara'u kanwar mahaifin su. Tabbas duk da ba kauna a tsakanin su. Da kuma mutunci a tsakani. Saboda gaba daya Markan ta dora zahara'un akan aqidar tsanar su baki daya da Umman su. Tana jiyo komai. Lamarin ya bata tausayi sosai. Haka kawai cikin yan mintina ta tashi daga matsayin matar aure zuwa bazawara. Ga yara har 3 mahaifin su yace ba yaran sa bane Ta goge hawayen ta da kasan mayafinta dake daure akanta. Ahankali ta tattaka ta fita zuwa tsakar gidan "Ina wuni aunty zahara'u .?" Bata amsa ba. Sai ma harara data banka mata. Sum sum ta miqe ta koma daki ta zauna. Ta janyo plate din abinci tana ci tana korawa da ruwan gishiri har ta cinye baki daya. Marka ta zama kamar mahaukaciya. Ta dora hannu aka tana karade tsakar gidan. Taje karshen bango ta koma can wajen zaure. Ita kadai tanata maganganu tamkar sabuwar mahaukaciya. Yayinda zahara'u ke ife ife tanata birgima tana yawo. Jaririn na hannun inna Sa'adatu ta zabga tagumi itama.. "Ashe abunda yaron nan zeyi kenan yace zai kawota gidah? Wannan yaro wannan yaro Allah ka kwashe masa albarka. Uwar sa fureratu har ta koma ga Allah Ina binta bashin jaka biyu. Wallahi ban yafe mata ba kuwa. Da nace na yafe amman na janye yafiyar dan malafar kan uban sa. " Marka ta ja kururuwa tana hawaye. Ta cigaba da cewa, "Ya cuce mu..yaron nan ya gama da mu.." "Wayyo Allah na ..... Marka .. wayyo Allah na" zahara'u ta kurma ihu tana jan kanta tamkar zata yage gashin kan ta. Haka dai ranar baki daya gidan tamkar zaman makoki haka yayi. Tsit ba surutun kowa . Sai kukan jaririn . Ga makota da Marka ta shelantawa zahrau ta haihu sunata zuwa . Sam marka ta kasa sanar da su ai aure ya kare Bakinta ya mutu murus. Ba maganar nan tata ta tsiya . Tayi tagumi taja kwafa. Haka tayita yi tana canza wajen zama. Yadda taga rana haka taga dare. Batayi bacci ba. Tanata tunanin mafita. Zuciyar ta kuma na kitsa mata wasu abubuwan da dama. ×××××××× Gidah ya shiga ya sauya kaya zuwa wasu na yadi . Riga da wando. Bai saka hula ba, Sai gashin kansa daya taje kawai. Ya feshe dukkanin jikin sa baki daya da turaruka. Kafin ya wuce sashen mahaifiyar su. Haj Hameedah. Bakinsa dauke da sallama ya shiga cikin sashen . Haj Hameedahn na zaune a parlorn farko hannunta rike da waya. Fuskar ta sanye cikin gilashin ta na kara gani Ya durkusa har kasa ya gayshe ta cikin girmamawa ta amsa da fara'a. Tana yi masa kallon karin bayani. Ganin ai ance an kai angwaye gidan su tuni Tuni ya gano kallon da take masa na menene. Ya sosa kasan keyar sa yana murmushi. "Zan tafi..... " "Toh. Allah yayi muku albarka. Ya kara muku zaman lapia da kaunar juna ..." "Amin Aamin...." Bata sake ce masa komai ba. Ta cigaba da danna wayarta. Amman cikin zuciyar ta addoin fatan alkhairi take musu da dacewar rahamar ubangiji.... Ya sake durkusawa ya mata sallama. Sannan ya fice. Kai tsaye ya shiga motar sa. Ya jima a zaune kansa akan sitiyari kafin ya tada motar da addua ya fuce daga cikin gidan. Kai tsaye ya wuce gidan sa. Wanda ke agaban na su Haj Hameedah a dayan layin mai titi wato new gra shurah phase 2.!! *_RANO SCRUMPTIOUS MEAL_* _(Where every flavour tells a story .....)_ *_By HAFSAT RANO_* _(Mother/wife/writer)_ _08030811300_ _IG:Rano_scrumptious_meal_ _INA MA'ABOTA ABINCI? WATO *TRADITIONAL FOOD IN KANO*? GANGARIYAR ABINCI NA AL'ADUN HAUSA DA NAHIYAR KETARE? BA ANAN KADAI MUKA TSAYA BA. MUNA DA LEMUKA WATO *LOCAL DRINKS*. ZAKU IYA KAWO NA HIDIMOMIN LIYAAFA MUYI MUKU_ _MU NA YIN:_ *_FUNKASO_* *_ALKUBUS_* *_SINASIR_* *_WAINA_* *_ASSORTED MEAT (KAYAN CIKI)_* *_COW TAIL/COW LEG (DAB'URI)_* *_CHICKEN AND FISH PEPPER SOUP_* *_LOCAL DRINKS:_* _HIBISCUS (ZOBO)_ _GINGER_ _AMAANI FRUITY SHAKE_ _MUN TANADAR MUKU MOUTHWATERING ABINCI KALA KALA WADANDA KE GINA JIKI DA KARA LAPIA. ABINCIN MU A TSAFTACE YAKE. KUMA MUNA YIN SU NE AKAN YADDA KOWANNE MUTUM ZAI IYA CI . AKWAI SPECIAL SOUPS NA MASU ULCER WADANDA BABU YAJI. AKWAI KUMA NA PEPPER DEM GANG GA MASU SON HOT AND SPICY...._ _KADA KU MANTA MUNA YIN NA TAKEAWAY/ORDER . MUNA KUMA YIN NA BIKI (WE CARTER TO SMALL/LARGE EVENT...._ _FUNKASO TO PAIR WITH COW TAIL:2K_ _WITHOUT COW TAIL:1K_ _ALKUBUS TO PAIR WITH ASSORTED MEAT (KAYAN CIKI) 2K. WITHOUT ASSORTED MEAT :1K_ _PLS NB: PAYMENT VALIDATES INTEREST..... DELIVERY WITHIN KANO:500 NAIRA_[11/23, 9:01 PM] Mummyn Yara: _ASSALAMU ALAIKUM..._ _YAU MUN KAWO KOKEN KU KARSHE . MUN NEMO MUKU INDA ZAKU SAMU LUSH AND COMFY BUBUS CIKIN FARASHI MAI RAHUSA DA INGANCI_ _LUSH/COMFY BUBUS BY: MRS. ZP_ _08147243787_ _WHATSAPP:+234 904 998 9332_ _WADANNAN BUBUS SUNA DA MATUKAR LAUSHI KUMA A SAKE SUKE BABU MATSI_ _KALA KALA NE DA SIZES DABAN DABAN...KUMA KOWANNE IRIN LIYAFA ZAKU SAKA KUJE. IRIN RICHLY LOOKS DINNAN DA SAI AN KALLE KU AN SAKE KALLA SABODA KYAWU DA INGANCIN SU. BUBUS DIN A HADE SUKE DA MAYAFAN SU.. ZAKU KUMA IYA PAIRING DA WASU MAYAFAN DABAN_ _WADANNAN BUBUS ANA BADA SU NE AKAN FARASHIN SAYA DAYA DAYA KO SARI..... 12K AKAN GUDA DAYA. IDAN SARI NE KUMA 11K. WADANNAN FARASHIN KASUWA NE. DUK INDA ZAKU ZAGA KUDIN SU YAFU HAKA.. MUNA ARHA NE DON KOWACCE MACE TA IYA MALLAKAR SU._ _MUNA TURA KAYAYYAKIN MU A KOINA A FADIN NAJERIYA DA KETARE .._ _ADIRESHIN SU: NA'IBAWA ZARIA ROAD, KANO.._ _IDAN ANJE SIYA ACE DAGA ZAFAFA NE. DOMIN MUN YABA DA KAYAYYAKIN SU. KUNSAN DAI BAMA TALLATA MUKU ABUBUWAN DA BASUDA KARKO_ _KYAU, INGANCI, RAHUSA SAI COMFY BUBUS DIN MRS. Z.P_ -------- _FARHATAL QALB_ _(FARIN CIKIN ZUCIYA)_ _NA_ _NANA HAFSATU_ _PG:38_ *Tafiya* yake a hankali cikin motar sa. Yayin da rediyon cikin motar ke tashi da sautin karatun alqur'ani mai girma. Na sheikh sudeis. Labban sa na motsawa ahankali saboda yanayin yadda yake bin karatun a hankali bil tartil da tajweed. Ya karasa kofar gate din gidan. Mai gadi ya taso da sauri ya tsaya dede kofar windown drivers seat. Zayn ya zuge glass din ahankali "Ranka ya dade ina wuni....?" "Lapia kalau Baba. Ya gidah?" "Alhamdulillah... Bari na bude gate din." "Sannu da kokari Baba..." Baba maigadin ya tafi da sauri ya bude wa Zayn gate din. Zayn ya shiga da hancin motar. Bakin sa dauke da addua. Inji yana ta yi. Mikano ne dake bawa gidan wuta baki daya.. Ya kai motar bakin parking lodge ya kashe. Ya fito daga ciki. Booth din motar ya bude ya dakko dan karamun trolley. Da hand luggage dinsa. Ya rufe ta da key ya shiga cikin gidan bakin sa dauke da sallama . Tana zaune ita kadai a parlor ta saka nighties riga da wando 3 quarter. Kwantaccen gashin kanta ya sha gyara. Ta daure kan da ribbon. Kafa daya na kan daya tana kallon movie din legally blonde. Ya shiga bakin sa dauke da sallama. Sai da yayi sau uku bata amsa ba. Sakamakon kure karar tv da tayi... Ganin tamkar hankalin ta baki daya ya koma kan kallon da take yi har bata jin sallamar da yayi. Hakan yasa Zayn ya karasa wajen kayan kallon. Yaja extension wire din ya ballota daga jikin socket baki daya komai ya mutu. Da sauri ta juya . Idanunta suka sauka akan nasa. Ta miqe ta nufe shi tana murmushi "Hubby ..." "Haba.. Kika bar karar tv tanayi ga dare? Sallama ta uku bakya amsawa. Baki dayan nutsuwar ki da hankalin ki ya koma kallon gaba daya .. Kalli kan ki Ahlaam.ko dankwali babu." Lafewa tayi a jikin sa. Yayin da ta dora kanta akan kirjin sa. Ta sa hannu ta na dan dukan kirjin sa ahankali cikin turo baki gaba tace, "Tsoro nake ji ni daya .... Ka ki dawowa." "Tohm kiyi hakuri ... Gidah na koma na sake yin wanka. Akwai kayana dana keson dakkowa shine na koma na dakko su .... Daga gidah nan na nayo kawai " Ya ja hannunta suka koma kan kujera suka zauna. Zaman kurame ba wanda yake magana. Can ya dubeta. Ta kwantar da kanta akan kafadar sa. Ko yar kunyar nan ta amare sam babu "Kinci abinci. ?" "A"ah...." "Meyasa?" "Na koshi...." "Saboda me? " "Salad ne dama kawai sai 3 cups of water. Haka dietary routine din ya ke.." Bai sake cewa komai ba. Ya girgiza kai kawai. "Ina dankwalin ki..?" "Yana daki." "Wanne dakin.?" "Waçcen na dakin sama." Ta karasa fada tana mai masa nuni da dakin da ke kallon kafar bene da ka hau sama a parlor na farko "Okay..." Ya miqe ya tashi ya haye saman. Yana ta dube dube . Can ya hango hular cikin wasu tarin undies da sleeping wears da ke kan gadon . Wasu a hanger wasu kuma acikin leda . Hular ya dakko. Ya shiga ninke kowanne yana mayarwa kan bedside drawer. Dayazo daukar brazier sai da ya kulle idanun sa sannan ya ajiye kan bedsite din Can sai ga shigar Ahlam dakin tana waka. Ya juya ya kalleta da hular a hannun sa. Ya miqa mata da hannun sa na dama. Ta kalli gadon tatas ya kwashe komai. Ya tattara ya ajiye su akan bedside drawer. Murmushin ta ne ya fadada ta rungume shi. Ta hanyar zura hannuwan ta ta riqo bayan sa. Yayin da fuskokin su ke kallon na juna . "Kinyi sallah ne....?" "No.." "Meyasa?" "Zanyi ai..." "Muje bandaki kiyi alwala ki zo kiyi sallah..." "Tohm.....". Ta fada da sauri ta juya ta shiga cikin bandakin. Shi kuma ya fita ya shiga wani daki da dama ya zaba tuni a matsayin na sa. Duake dakin yake da kayan furnitures fari da ruwan bula. Alwala ya dauro. Ya sauka kasa ya debo kayan sa ya kai cikin dakin ya jera acikin drawers kowanne a hanger. Zama yayi akan gadon hannun sa dafe da kuncin sa. Can ya shiga bandaki ya yo wanka ya sake dauro alwala. Dama already yayi sallah tun a gidah. Don haka babu bata lokaci ya sauya kaya zuwa na bacci. Riga da wando masu kauri. Dakin Ahlam ya nufa yana tafe yana duba wayar sa har ya karasa dakin. Ya shiga cikin bakin sa dauke da sallama "Kinyi sallar?" "Eh....." "Kinason ci ko sha na wani abun?" Ta girgiza masa kai kawai alamun a'ah... Ya sauke zuciya yana auna yadda zai fara komi. Abunka da ba sabun ba. Ga madaukakiyar kunya da ta lullube shi. Shi wallahi Ahlam kallon kanwa yake mata ta jini. Tamkar Nadra. Wadda suke uwa daya uba daya. Hayewa saman gado tayi bayan ta ja hannun Zayn. Ya bita tamkar raqumi da akala. Remote ta dauka ta canza channel zuwa Telemundo . Favorite drama dinta akeyi. Nan da nan kuwa ta kara volume ta mayar da hankalin ta kacokam kan kallon. Yayin da kanta ke kan cinyar Zayn . "Bakya jin bacci?" "Uhm ... An kusa gamawa ai..." "Okay...." Ya amsata yana rufe bakin sa. Sakamakon hammar data taho masa. Bacci yake ji baki daya . Saboda gajiyar da ke dawainiya da shi. Duk shagalin bukukuwan nan sam baya bacci dogo. Sai dai barawon bacci na yan wucewar wasu dakikai.. Wasa wasa har baccin ya sake jansa. Kansa har sarawa ya fara yi. Bacci ya dauke shi. Sai farkawa yayi ya sake ganin ta gyara kwanciya. Ta sauya channel kuma tana kallon The originals. "Bakyaji din still?" "Uhm..." "To ai shikenan .." Yana gama magana ya gyara kwanciyar sa. Hade da jan bargo ya lullube yayi kwanciyar sa. Nan da nan kuwa bacci barawo ya sace shi. Ya sha mamaki daya farka zai yi sallar dare. Dakyar ma ya tashi saboda alarm dake ta kada kararrawa. Ganinta yayi da robar ruwa agabanta . Ta bada lokacin ta baki daya akan tv tana kallo cikin nutsuwa. "Muje kiyi alwala..." "Me zanyi?" "Sallar nafila mana .." "Oh..." Ta miqe dakyar. Tana tafiya tana kallon tv sauran kadan suyi gware da Zayn Dukkanin su sukayi alwalar. Zayn ya ja su sallah. Sai daya matsawa Ahlam da murtuke fuska. Sannan ta iya kashe kayan kallon suka kwanta. Ta juya masa baya shima ya juya mata. A haka kowannen su yayi bacci. Kafin ayi kiran sallar asubah. Zayn ya fita masallaci da rakiyar baba mai gadi. Ita kuma Ahlam ta yi tata agida. ××××× Haka dai zaman nasu ya kasance. Da dadi ba dadi. Satin su daya da aure kullhm daga the adams family ake kawo musu abinci na safe na rana dana dare. Ba gajiyawa bare kosawa. Kwanan Ahlam 10 bata girki. Kullum Zayn takeaway yake mata saboda excuses din Ahlam..Sam taki yin girki. .. Wata sunna ta auratayya sam bata taba shiga tsakanin su ba. Saboda Ahlam din taki bari Zayn ya kusanceta. Saboda Wani uzuri nata daban. Daya ga hakama. Sai shima ya guje mata. Ya koma dakin sa da kwana. Da safe yayi mata takeway da rana ma haka har zuwa dare Shi kuma kullum yana gidan Maa. Acan yake cin abinci. Har tahowa yake da wani ya saka a fridge kdan ya kwana yayi reheating yaci . Haka zaman na su ya cigaba da kasancewa. Sababbun halayen Ahlam da Zayn bai sani ba sunata fitowa. Don haka yake danne zuciyar sa. Wataran idan ya fita baya komawa sai bayan ishai. Karshen abunda Ahlam ke nema wajen Zayn bai wuce sumba ba da runguma da sauran su. Bayan nan sam babu ruwan ta da daya raya sunnar. Tun lamarin na damun Zayn har ya dena. Sai ya kara daukar ta ma a matsayin waddaa suke ciki daya. Ko sha'awarta sam baya yi ya dai na... ××GIDAN MALAM NALADO ×× #FARHATAL QALB!! (FARIN CIKIN ZUCIYA)♥️♥️ _ASSALAMU ALAIKUM..._ _YAU MUN KAWO KOKEN KU KARSHE . MUN NEMO MUKU INDA ZAKU SAMU LUSH AND COMFY BUBUS CIKIN FARASHI MAI RAHUSA DA INGANCI_ _LUSH/COMFY BUBUS BY: MRS. ZP_ _08147243787_ _WHATSAPP:+234 904 998 9332_ _WADANNAN BUBUS SUNA DA MATUKAR LAUSHI KUMA A SAKE SUKE BABU MATSI_ _KALA KALA NE DA SIZES DABAN DABAN...KUMA KOWANNE IRIN LIYAFA ZAKU SAKA KUJE. IRIN RICHLY LOOKS DINNAN DA SAI AN KALLE KU AN SAKE KALLA SABODA KYAWU DA INGANCIN SU. BUBUS DIN A HADE SUKE DA MAYAFAN SU.. ZAKU KUMA IYA PAIRING DA WASU MAYAFAN DABAN_ _WADANNAN BUBUS ANA BADA SU NE AKAN FARASHIN SAYA DAYA DAYA KO SARI..... 12K AKAN GUDA DAYA. IDAN SARI NE KUMA 11K. WADANNAN FARASHIN KASUWA NE. DUK INDA ZAKU ZAGA KUDIN SU YAFU HAKA.. MUNA ARHA NE DON KOWACCE MACE TA IYA MALLAKAR SU._ _MUNA TURA KAYAYYAKIN MU A KOINA A FADIN NAJERIYA DA KETARE .._ _ADIRESHIN SU: NA'IBAWA ZARIA ROAD, KANO.._ _IDAN ANJE SIYA ACE DAGA ZAFAFA NE. DOMIN MUN YABA DA KAYAYYAKIN SU. KUNSAN DAI BAMA TALLATA MUKU ABUBUWAN DA BASUDA KARKO_ _KYAU, INGANCI, RAHUSA SAI COMFY BUBUS DIN MRS. Z.P_ -------- _FARHATAL QALB_ _(FARIN CIKIN ZUCIYA)_ _NA_ _NANA HAFSATU_ _PG:38_ [11/23, 9:01 PM] Mummyn Yara: _ASSALAMU ALAIKUM..._ _YAU MUN KAWO KOKEN KU KARSHE . MUN NEMO MUKU INDA ZAKU SAMU LUSH AND COMFY BUBUS CIKIN FARASHI MAI RAHUSA DA INGANCI_ _LUSH/COMFY BUBUS BY: MRS. ZP_ _08147243787_ _WHATSAPP:+234 904 998 9332_ _WADANNAN BUBUS SUNA DA MATUKAR LAUSHI KUMA A SAKE SUKE BABU MATSI_ _KALA KALA NE DA SIZES DABAN DABAN...KUMA KOWANNE IRIN LIYAFA ZAKU SAKA KUJE. IRIN RICHLY LOOKS DINNAN DA SAI AN KALLE KU AN SAKE KALLA SABODA KYAWU DA INGANCIN SU. BUBUS DIN A HADE SUKE DA MAYAFAN SU.. ZAKU KUMA IYA PAIRING DA WASU MAYAFAN DABAN_ _WADANNAN BUBUS ANA BADA SU NE AKAN FARASHIN SAYA DAYA DAYA KO SARI..... 12K AKAN GUDA DAYA. IDAN SARI NE KUMA 11K. WADANNAN FARASHIN KASUWA NE. DUK INDA ZAKU ZAGA KUDIN SU YAFU HAKA.. MUNA ARHA NE DON KOWACCE MACE TA IYA MALLAKAR SU._ _MUNA TURA KAYAYYAKIN MU A KOINA A FADIN NAJERIYA DA KETARE .._ _ADIRESHIN SU: NA'IBAWA ZARIA ROAD, KANO.._ _IDAN ANJE SIYA ACE DAGA ZAFAFA NE. DOMIN MUN YABA DA KAYAYYAKIN SU. KUNSAN DAI BAMA TALLATA MUKU ABUBUWAN DA BASUDA KARKO_ _KYAU, INGANCI, RAHUSA SAI COMFY BUBUS DIN MRS. Z.P_ -------- _FARHATAL QALB_ _(FARIN CIKIN ZUCIYA)_ _NA_ _NANA HAFSATU_ _PG:39_    *Karasa* karin kumallon nata tayi. Ta nannade sauran wainar yar tsalar ta doni dakakken kuli kulin daya sha hadi a baki. Kana ta kafa kai ta shanye ruwan shayi marar madara. (Ruwan bunu). "Yaya Waheedah ..." "Na'am Najib." "Yauwa baki tafi ba ashe..? Ga shi inji Yaya Kamal." Ya daga asaberin da ke dakin ya shiga. Ya mika mata nera hamsin. "Na meye?" "Kudin makaranta mana." "Kai Yaya baya gajiyawa dai? Ai tayi yawa ma.." Ta amsa ta zura cikin yar jakarta. Mikewa tayi ta goga yar jakarta a bayanta. Ta kalli kyakkyawar fuskarta acikin mudubi . Tayi rama sosai saboda rashin Umman su a tare da su. Ba ita kadai ba su Kamal da Najib ma duk sun rame. Safunan ta ta janyo da ke kan katifa. Ko'ina a dakin tas ta share ta gyara. Harda temakon turaren wuta na tsinke data kunna ta soka shi a bango. Ta zura safar tana ta sauri gudun karta makara. Salama a kayo tun daga zaure. Marka da ke zaune kan turmi ta miqe da sauri "Wa'alaykm Salam.Daga gidan gwangwan dinne?" Ta karasa tanbayar su tana mai sakace hakoranta da tsinke. "Eh mune...." "Yauwa ku shigo." Waheedah na kokarin janyo kofar zata rufo. Marka ta bangajeta tana, "Ku shigo nan dakin ne..." Matashin saurayin ya shiga yana duba cikin dakin kusurwa kusurwa. Shi kuma dayan da suke tare yana mai duba wajen dakin. "Me gidah ya ne...?" "Ah maza yayi fa. Mu chakata kawai. " "Toh ya ake ciki?" Marka ta tambaye su hade da zuba musu idanunta ba kakkautawa.. Dayan ya sake juyar da idanun sa ya kallo dakin. Hade da saka hannu ya dan daddaki bangon jikin dakin. "Toh iya....Munga daki, Yaushe za'a kwashe kayan ciki?" "Ke zo nan dan malafar gyatumin Hadiza. " Marka ta fada tana mai hararo fuskar Waheedah. Waheedan ta isa gare ta kanta a kàsa. Yayinda kasan zuciyar ta ke bugawa sosai. "Ga ni Marka." "Uhum. Nu na musu baki da ...." Kwas ta sakar mata rankwashi ta cigaba da cewa. "Nuna musu baki da tarbiyyah na ce . " Ta sake sakar mata wani bayan ta gama fada. Kunya da zafin radadin zugin rankwashin da Marka ta sakarwa Waheedah ne yasa wasu hawaye sirara suka zubo mata daga idanu. Ta goge hawayen da kasan hijabin ta Wadannan din da Marka ta jajibo har cikin daki . Ta kuma rankwashe ta agaban su ne. Abokai ne ga Ibrahim. Kuma majalisar su daya. Tare suke zama. "Kiyi hakuri ..." Ta rausayar da kai ta sake bawa Marka hakuri. "Wuce ki tafi. Da kin dawo kuma ki tattare komatsan ki. Kisan yadda zaki dasu. " "Tom." Ta amsa ahankali. Kana ta wuce makaranta kai tsaye. Tana tafiya tana hawaye. Daya bayan diya suka shiga zurara daga idanun ta. Har sai data cire gilashin tukun sannan ta goge idanunta sosai kafin ta mayar dashi ta cigaba da tafiya. A wurin shagon na fulani gab da shiga hanyar new gra shurah . Waheedah ta hango Umman su Hadiza na tafiya. Sanye cikin kayanta riga da zani ta dora da hijabi babba har kasa. Da sauri waheedan ta cimmata. Tanata murmushi "Umma ina kwana...?" "Lapia Lou... Waheedah." Waheedah ta kasa boye farin cikinta na ganin Umma da tayi. Ta rungumeta . Fuskarta lullube da farin ciki marar misaltuwa. Ita kanta Umma Hadizan a nata bangaren dadin farin cikin ganin waheedan itama ya mamayeta. Ta sauke nannauyar ajiyar zuciya tana mai danne hawayen da suke kokarin zubo mata. Nan da nan kuwa Waheedah ta shiga zayyane wa Umma Hadizan dukkanin abubuwan da ke faruwa a gidan na su. Umma Hadizan ta sake kwafar ta kan wasu abubuwan. Ta kuma nusar da ita ga hanyoyin da zatabi ta kaucewa duk wani tarzoma da kutungwila da ka iya tashi nan gaba agidan na su. Suna tafe suna maganar har suka karasa new gra shurah. Dai dai kofar gidan na The Adams Family da suke hangowa hancin motar ya fito. Wata zungureriyar mota jeep data ji kudi ta koshi ce ta fito daga cikin gidan. Dr. Hameedah ce ke a kujerar driver tana tukawa. Rigar data dora akan kayanta kuma wata blazer ce white color . Ta yane kanta da farin mayafi. Tana zuwa dai dai kusa da su ta tsaya da motar. Fuskarta kumshe da farin ciki ta zuge gilashin motar, Dukkanin su suka gaisheta cikin girmamawa . Ta amsa musu fuskarta a sake. Kafin ta dora da cewar, "Ai munyi fushi Waheedah... Shikenan kin dauke kafan ki gaba daya? Moha kullun sai yayi maganar ki . Yayita tambaya kina iya.? Lalle a nemo ki. Idan na tambayi Umman ki sai tace kina gidah.... Uhm? Me ke faruwa ne Waheedah....?" Waheedah cikin subul da baka tace, "Ai Umma tabar gidan...." "Banga ne ba.... Bata gidan kuma?" Sai a sannan Waheedah ta gano 'baram'baramar da tayi. Ta shiga mammatsa hannuwanta tana mai noke kai. Umma Hadiza ta daga idanu ta mata kallon kin kyauta. Daga bisani tace, "Kada mu bata miki lokaci Hajiya .." "Kar dai Waheedah ta makara. . Ba damuwa zamuyi magana insha Allah.Idan kin tashi daga makaranta ki biyo ta nan." "Toh Hajiya sai kin dawo .. Allah ya shi albarka ya bada sa'a Amin...." "Amin Amin " Dr. Hameedah taja motar ta tatafi. Yayin da Umma Hadiza da Waheedah suka cigaba da tafiya. 'umma kiyi hakuri .. wallahi bansan a fili na fada ba." "Sai a kori gaba... Ki tafi makaranta. Allah yabada sa'ar karatu ". "Amin Yaa Rabbi.." "Yauwa ... Ya ya jikin su Najib da Yayan ku?" "Allah ya kara sauki yasa kaffarane." "Amin Amin Umma .." "Najaatu na aiko muku da abinci ko?" "Tana aikowa... Kusan kullum sai mun dumama munci washegari ma" "Yauwa Alhamdulillah... Daman abunda yasa banason daya daga cikin ku yazo nan din ya karba. Ba komai bane fyace sai dai don kada tarzoma tataso. Shi yasaka nake cewa Najan ta turo Wanda zai riqa kawo muku." "Ana kawowa. Allah ya shi albarka...." "Amin Yaa rabbi . Ai ba abunda zan cewa da su Hajia. Sai fatan Allah ya saka su gama da duniya lapia. Ya kuma kara musu arziki mai tarin albarka. Da wadatar zuci mai dimbin alkhairi...." "Aamin Umma...." "To shikenan sai kin dawo... Kada ki manta ki fa biyo tanan din.. Kamar yadda Hajia ta fada " "Insha Allah.... Umma." Sukaa rabu. Umma Hadiza ta shiga gidan The Adams Family. Ita kuma Waheedah ta miqe ta nufi makaranta. Tana tafe tana tunanin rayuwa da wasu qalubale na cikin ta .... A haka har ta karasa makarantar. Ta tsallaka titi ta shige. Saura minti 5 a fara tsaron yan latti. Tana shiga kuwa ta sake numfashi na samun nutsuwar zuciyar bata makara ba... ××××× _INA MASOYA KUMA MA'ABOTA KAMSHI MA SU KAUNAR KAMSASAWA A KODA YAUSHE? DOMIN KAMSHI RAHAMA NE.._ _TO KU MATSO, DOMIN WANNAN KARON MA ZAFAFA BIYAR SUN ZO MU KU DA TALLAN MASARAUTAR KAMSHI NA KAMFANIN TURAREN *YERWA INCENSE AND MORE*_ _A *YERWA INCENSE AND MORE* ZA KU SAMU TURARUKAN WUTA NA *GIDAH, NA KAYA, NA TSUGUNNO* BA A NAN KADAI SUKA TSAYA BA. AKWAI *KHUMRAHS* MASU KAMSHIN LARABAWA DANA FRUITS KAI DAMA KAMSHIN TURAWA. AKWAI KHUMRAHS TA MATAN AURE DA TA YAMMATA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN WANKA DANA SHAFAWA BAYAN AN KAMMALA WANKA.* BA ANAN TURARUKAN NA SU SUKA TSAYA BA. AKWAI *KULACCAM* MAI MATUKAR KAMSHI DA SANYAYA ZUCIYA, SANNAN SU NA DA *MADARORIN TURARUKA NA JIKI DA NA KAYA*_ _AKWAI TURAREN *AL'AJABU NA TSUGUNNO DA KHUMRAH* DIN SA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN GASHI NA CREAM DA KUMA SPRAY DIN SA NA FESAWA*_ _BA ANAN SUKA TSAYA BA. SU NA DA *TURAREN MOPPING, DA NA BANDAKI AKWAI NA RUWAN WANKI DA NA FESAWA A DRAWER KO AKWATI*_ _AKWAI KAYAN GYARARRAKI NA FATA. KUJERAR TSUGUNNO, KASAKE NA WUTA, COAL IGNITER TA KUNNA GARWASHI, ELECTRIC BURNERS DA ENGLISH COAL_ _AKWAI LAFFAYAS DA SAURAN TURARUKA NA KAMSHI KALA KALA_ _SU NA BADA KAYAYYAKIN SU AKAN FARASHIN SARI KO SAYA AKAN DAYA DAYA. SANNAN SUNA TURA KAYAYYAKIN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE. KAYAN SU YAN CHADI NE DA SUDAN DA KUMA YERWA WATO MAIDUGURI._ _KYAU, INGANCI DA RAHUSA SAI KAYAYYAKIN KAMFAMIN YERWA INCENSE AND MORE. SAI KUN GWADA ZAKU BAMU LABARI_ _NAMBAR TARHON SU DA ZAA KIRA KO MUSU MAGANA TA WHATSAPP ITACE: 08095215215_ _INSTAGRAM HANDLE DIN SU: @yerwaincense_and_more_ _YERWA INCENSE AND MORE: A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS AND MORE__*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:40_ _WANNAN LITTAFI DA MA SAURAN NA ZAFAFA NA *KUDI NE* DAN ALLAH KI/KA BIYA KI KARANTA DON GUDUN SHIGA HAKKOKIN MASU RUBUTAWAR DA MA WADANDA SUKA CIRE KUDI SUKA SAYA .._ ____ *Kan* sa ne ke matukar sarawa. Ya sake ballo panadol pain and cold ya sha da ruwa. Kujerar da yake kai irin me jujjuya dinnan ce. Ya kwantar da kansa . Idanun sa a rufe. Kansa na kallon sama. Ya lula duniyar tunani. Agogon da ke dauraye a wutsiyar hannun sa ya kalla. Ya miqe ahankali ya hada komai cikin wani royal blue brief case da sauran wasu takardu masu muhimmanci. Kafin ya dau wayar sa. Ya zura a aljihu ya fice daga office din. Wajen parking terrace ya je. Ya shiga motar ya tayar da bismilla. Ya fice daga ofishin yanata tunanin inda zashi. Gidan su ko gidan sa? Ya samu kansa da wucewa gidan nasa. Ko a wannan karon zai samu abunda zai saka a bakin sa. Don bayaso sam ya fara kai wa mahaifiyar su Haj Hameedah korafe korafe. Akan auren da baa dau lokaci da yin sa ba. A hanya ya tsaya ya shiga wani grocery store ya sissiyo wasu fresh kayan miya da sauran veggies. Ya bude mota ya zura su aciki. Tukun shima ya zauna ya tashi motar. Kai tsaye yayi gidan sa Ledojin niqi niqi ya nufi hanyar da zata sadaka da cikin gidan baki daya. Tun daga bakin kofar ya fara hamami. A bakin kofa yaci karo da warin takalmin sa daya cire jia. Ciki harda warin safa daya. Dayan kuma tana tana kan kafar bene. Bai tashi tsinkewa da lamarin ba sai da idanuwan sa sauka akan wasu almajirai su biyu. Suna wanke wanke. Dayan almajirin hannun rigar sa ma ya shiga cikin ruwan daurayar. Gashi rigar tasa tayi dukundukun. Dayan kuma ya hautsina kwanukan abincin. Duk ya saka su cikin ruwa daya . Wani abu yazo masa makogaro ya tokare. Gyaran murya yayi suka juya suna kallon sa. Dukkan su yara ne. Kuma kowanne rigar sa da wando daban daban. Duk a yage kuma a kazance. "Tana ina?" Ya samu kansa da tambayar su "Sama tayi." "Eh sama ta haye ." Ya gyada musu kai kawai . Saman ya shiga taka matattakalar benen da 'dai 'dai. Bakinsa dauke da sallama ya tura kofar da zata sadaka da parlorn. Tana hakimce akan kujera. Yayinda kunnuwanta ke sakale da earpiece. Har Zayn na jiyo wakar psquare alingo da take ji. Saboda tsanin yadda ta kure volume din. Sallama ya sake yi har sau uku. Sam bata jin sa. Sannan kuma ta baya yake hangota. Ita bata ganin sa. Ya karasa ta baya ya zare earpiece din na duka kunnen. Da sauri ta juya don ganin waye? Ganin sa ne ya sa ta tadan fadada murmushin ta "Ka dawo ....?" "Uhm.... " "Bread and tea. Ko indomie and egg?". Kallonta yake sosai. Kallo mai cike da madaukakin mamakin halayenta. Saboda tsabar cin kayan flour da indomie har upset stomach ya samu. Ya sauke nannauyar ajiyar zuciya kawai. Ta koma kusa da shi. Ta hada hannuwan su waje daya tana matsawa. "Ina tambayar ka kayi shiru..... Uhm? Darling sweety ... Sweety darling..." Zayn ya kakaro murmushi kawai ahankali yace da ita, "Na koshi... Fita ma zanyi. " "Tohm shikenan sai ka dawo " Ya mike ahankali ya zareta daga jikin sa. Ya sauka kasan. Almajiran har sun kammala wanke wanken suna share parlorn kasan da corridor. Ya bisu da kallo kawai ya fice yana girgiza kansa cikin takaici. Kai tsaye ya shige mota ya tasheta ya dauki hanyar gidan su. Dawowar Haj Hameedah ke nan daga asibiti. A tare suka shigar da motocin su. Tana gaba yana biye da ita a baya. Suka faka motocin na su. Ya bude mota da sauri ya fita ya karbi jakar hannun ta bayan ya tsugunna har kasa ya gayshe ta. "Ashe yanzu kika dawo kema?" "Eh... Dr, Victoria ta zo shi yasa " "Oh .. okay! Allah ya temaka Maa." "Aamin..." Suka nufi cikin sashen na su. Umma Hadiza ce ta bude musu kofar da kararrawa ta kada. "Ah Hajia sannu da dawowa .. " "Sannu Hadiza. Ke zanwa sannu." "Ina wuni?" Zayn ya gayshe ta. "Lapia kalau.... Ya aiki?" "Alhamdulillah.." "Allah ya temaka ya bada sa'a." "Amin nagode." Ya amsata. Don har cikin zuciyar sa yaji dadin adduar da Umma Hadizan ta yi masa. Zama yayi akan kujera yana kallon tv. Yayin da Haj Hameedah ta haye sama. Sai datayo wanka ta sauya kaya tukun sannan ta sakko kasan. "Ah kana nan....?" "Eh Maaa.." Ya amsata yana sosa keyar sa. Ta danyi murmushi kafin tace "Daga wajen aiki ka ke ne...?" "Eh..." Ya ce da ita. Don bayaso ta gano halin da yake ciki. "Bari a kawo maka abinci to." "Tohm...." Ya amsa ta. Kasan zuciyar sa kuwa wani dadi ne ya mamaye shi. Ba jimawa kuwa Maa ta ajiye masa tray agaban sa mai dauke da abinci sai kamshine ne ke tashi Nan da nan kuwa ya shiga zira abincin yana murmushi. Ya cinye tas yana hamdala . "Yayi dadi ..?" "Tab sosai .. yafu dadi dadi .." "Ah lalle ya maka dadi .. To Hadiza ce tayi " Ji yayi tamkar ya dawo da abincin yayo aman sa. "Waccen?" "Ita dai ... Gashi kuma kaci lapi lau har kana yabawa..." Kasa magana yayi. Ji yake tamkar ya rusa da kuka...Haj Hameedah tayi murmushi tana girgiza kan ta. "Ko hasidin iza hasada ba ze kushe abincin nan ba." Shi dai baki daya Haj Hameedah ta gama daure shi da jijiyoyin wuyan sa. Ya samu kansa da kasa magana kawai. Saboda gaba daya ya rasa abun cewa. "Ina Ahlam ?" "Tana gidah...." "Ba dai wata matsalar ko?" Tamkar yace akwai. Sai Kuma ya danne kawai. Don shi mutum ne mai kaunar sirri da zurfin ciki. "Babu ko?" "Eh..." "To masha Allah .." Door bell ce ta sake kara. Umma Hadiza da ke kitchen ta je ta bude da sauri. Waheedah ce a tsaye. Ta shiga tana murmushi . "Assalamu alaikum..." Zazzakar muryar ta mai kama da anbusa sarewa ta doki dodon kunnen sa. Har ya kasa hakuri sai daya juya ya kalleta "Kin dawo ...?" "Eh Ummaa ." Ta nufi wajen Haj Hameedah ta tsugunna har kasa. "Ina wuni Maa?" "Lapia kalau beautiful Waheedah .. Ya karatun?" "Alhamdulillah..." "A nata tayi ko?" "To Allah ya bada sa'a. " "Aamin Aamin...." Tamkar ba zata sake cewa komai ba. Sai Kuma ta juya bangaren Zayn . "Ina wuni...?" Bai amsa ba ya juyar da kansa gefe. Waheedah ta miqe ta koma kitchen wajen Umman su. "Meye haka...?" "A'ina?" "Ya yarinya ta gayshe ka ka ki amsawa ka juyar da kan ka? Meye hakan?" "Ban ji bane." Tsaki Maa ta saki. Ta miqe daga kujerar tayi kitchen. Moha dake bacci a sama ya sakk6ko yanata murje idanuwa. "Ahhh Waheedah...." Ya kwalla kara ganinta yanata murna harda rawa. "Um my boy...." Ta dauke shi tanata masa wasa shi kuma yana dariya. "Yaushe kika zo?" "Yanzu...." "Yayaaaa... Let's play hide and seek..." "Tsaya ... Yanzu ka tashi ko?" "Uhm." "To ka fara brush sai wanka sai abinci. Idan kaci sai muyi wasan ko.?" "Ba zaki tafi ba ko?" "Eh mana..." "Pinky promise?" "Yay .. pinky promise." Suka hada yatsun su. Haj Hameedah sai kallon su take cike da so da shakuwa. Zayn ya karaci zaman sa shi kadai ya mike. Yayi wa mahaifiyar sa sallama ya tafi. Waheedah Kuma ta temakawa Moha yayi brush. Ta Tara masa ruwa akayi masa wanka. Yaci abinci . Tukun sannan suka fata wasan Yayinda su Umma Hadiza da Haj Hameedah ke magana. Anan Haj Hameedah ta roki Umma Hadiza data sanar da ita komai. Sai data buga ta raya tukun sannan dakyar Umma Hadizan ta sanar mata komai. Ta kuma kira Waheedah itama ta dora da wasu abubuwan Ciki harda batun yadda suka wanye da Marka da safiyar yau. Haj Hameedah har hawaye ta zubar na tausayi. Anan ne ta kawo kokon barar samun Waheedah . Kan Umman ta bata Waheedah ta karasa makaranta awajen ta. Har ya zuwa auren ta. Saboda tsananin kaunar da Moha ke yi Mata. "Kinyi shiru Hadiza ..." "Ba shiru nayi ha Haj ... Ai da na kowa ne. Kuma da kyakkyawar mu'amala da zuciya kikeson kasancewar Waheedah a tare da ke. Idan ni na amince akwai kakarta da mahaifin ta. Sai hukuncin da suka zartar..." "Tohm shikenan ni de ina kan bakana. Ina kuma fatan hakan ya zamo mana alkhairi agare mu baki daya .." "Allahumma Aamin..." "Kije ki sanar da Najan Isubu kan yadda za'ayi da kayan dakin. Tunda Markan ta kafe..." "Tohm Umma... Maa na tafi " "Tohm Waheedah... " Moha harda kukan sa. Dakyar dai aka yageshi daga jikin waheedan. Ya tafi shi kuma ya koma dayan parlorn da suke ce da shi study anan ya zauna ya nata kuka . Umma Hadiza kuwa tacika da madaukakin mamakin Haj Hameedah da irin kaunar da take musu ko kadan ba kyama ko ganin kaskanci. Kasancewar su din ba wasu bane. Fyace talakawa da ke neman cin yau dana gobe .. ××××××× _INA MASOYA KUMA MA'ABOTA KAMSHI MA SU KAUNAR KAMSASAWA A KODA YAUSHE? DOMIN KAMSHI RAHAMA NE.._ _TO KU MATSO, DOMIN WANNAN KARON MA ZAFAFA BIYAR SUN ZO MU KU DA TALLAN MASARAUTAR KAMSHI NA KAMFANIN TURAREN *YERWA INCENSE AND MORE*_ _A *YERWA INCENSE AND MORE* ZA KU SAMU TURARUKAN WUTA NA *GIDAH, NA KAYA, NA TSUGUNNO* BA A NAN KADAI SUKA TSAYA BA. AKWAI *KHUMRAHS* MASU KAMSHIN LARABAWA DANA FRUITS KAI DAMA KAMSHIN TURAWA. AKWAI KHUMRAHS TA MATAN AURE DA TA YAMMATA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN WANKA DANA SHAFAWA BAYAN AN KAMMALA WANKA.* BA ANAN TURARUKAN NA SU SUKA TSAYA BA. AKWAI *KULACCAM* MAI MATUKAR KAMSHI DA SANYAYA ZUCIYA, SANNAN SU NA DA *MADARORIN TURARUKA NA JIKI DA NA KAYA*_ _AKWAI TURAREN *AL'AJABU NA TSUGUNNO DA KHUMRAH* DIN SA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN GASHI NA CREAM DA KUMA SPRAY DIN SA NA FESAWA*_ _BA ANAN SUKA TSAYA BA. SU NA DA *TURAREN MOPPING, DA NA BANDAKI AKWAI NA RUWAN WANKI DA NA FESAWA A DRAWER KO AKWATI*_ _AKWAI KAYAN GYARARRAKI NA FATA. KUJERAR TSUGUNNO, KASAKE NA WUTA, COAL IGNITER TA KUNNA GARWASHI, ELECTRIC BURNERS DA ENGLISH COAL_ _AKWAI LAFFAYAS DA SAURAN TURARUKA NA KAMSHI KALA KALA_ _SU NA BADA KAYAYYAKIN SU AKAN FARASHIN SARI KO SAYA AKAN DAYA DAYA. SANNAN SUNA TURA KAYAYYAKIN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE. KAYAN SU YAN CHADI NE DA SUDAN DA KUMA YERWA WATO MAIDUGURI._ _KYAU, INGANCI DA RAHUSA SAI KAYAYYAKIN KAMFAMIN YERWA INCENSE AND MORE. SAI KUN GWADA ZAKU BAMU LABARI_ _NAMBAR TARHON SU DA ZAA KIRA KO MUSU MAGANA TA WHATSAPP ITACE: 08095215215_ _INSTAGRAM HANDLE DIN SU: @yerwaincense_and_more_ _YERWA INCENSE AND MORE: A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS AND MORE_ ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰[11/23, 9:01 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:41_ _WANNAN LITTAFI DA MA SAURAN NA *ZAFAFA* NA *KUDI* NE. DAN ALLAH KI/KA BIYA KUDI KI/KA MALLAKI NA KI. DON GUDUN SHIGA HAKKOKIN MASU RUBUTAWAR DA MA WADANDA SUKA CIRE KUDI SUKA SAYA..._ ___    *Waheedah* na tafe akan hanya tana mamakin maganganun Haj Hameedah. Su kuma haka Allah ya yi su da kaunar mutane? Kyautatawa da sanin ya kamata? Ta sauke zuciya tana mai kambama dattako irin na Hajia Hameedah. A haka har ta karasa unguwar su Kai tsaye ta wuce gidan Najan Isubu. Bakinta dauke da sallama ta shiga. Najan na share tsakar gidan. Da sauri Waheedah ta karbi tsintsiyar bayan tayi sallama. "Da kin basshi Waheedah.." "A'a aunty zan karasa." "Toh sannu da kokari. Allah ya saka da alkhairi..." "Aamin Amin" Waheedah ta tattare tsakar gidan tas ta zuba dattin a shara. Sannan ta isa ga wata jarka ta tsiyayi ruwa ta wanke hannuwan ta da wani guntun sabulu data gani a gefen buta. "Zo ga abinci Waheedah.." "Wallahi a koshe nake aunty..." "Abar marmari ce... Shinkafa da wake. To bari dai na zuba miki ki kai wa Yayan ku da Najib... Ya ya jikin na su kuwa? Ina tason shiga idan na kintsa komai .." "Tom aunty... Angode. Allah ya saka da alkhairi. Da sauki. Na baro su a gidah " "Amin Aamin..To Alhamdulillah" "Aunty daman Umman mu ce ta aikoni wajen ki..." "Tohn Allah sa muji alkhairi Waheedah." "Aamin ... Dama dazu ne da safe Marka ta zo da wasu samari su biyu. Na san su ma ..." "Kwarai na ji zancen dazu a shagon Na'Ateeku. Fandau na fada. Kinsan uwar guntsi fetsi ce " "Eh... Tohm shine wai Markan zata bada hayar dakin. Tace na tattare kayana." "SubhanAllah.... Wallahi da naji suna zancen a shagon. Bata fadi wani daki bane. Da girman Allah na dauka dakin dake waje ne... Kai Marka batada kirki wallahi. Yanzu ya ake ciki...?" Waheedan ta sheda mata komai ba abunda ta bari. Ta karkare da, " Shine bayan na sanarwa Umman tace na gaya miki . Ko da akwai abubuwan da zaa tsitstsinta a sayar.. Tace dai na gaya miki. Dik abunda kika yanke yayi." Najan Isubu ta sauke zuciya tana matsa hannuwa. Cikin zuciyar ta kuwa tattare yake da tunanin yadda zata bullowa lamarin. Saboda gudun sharrin Marka .. "Shikenan Waheedah... Allah ya dafa mana, Aamin." "Amin aunty " "Dauki abincin kije... Zan biyo sahun ki insha Allah ... Allah ya dafa mana ya kawo mana mafita. Kije gani nan. Insha Allah." "Tohm Aunty..." Waheedah ta dauki kwanon abincin dake kamshin man kulli da albasa. Gefe daya kuma kamshin yajin tafarnuwa ne yake tashi. Ta fice daga gidan bayan tawa Najan Isubun sallama. Gidah ta nufa. Ta shiga bakin ta dauke da sallama. Yaya Kamal na daga gefen dakin su a zaune ya tsakure. Yayinda Marka ke ta kai da kawowa a cikin dakin Umman tasu. Wanda ya zamana na waheedah a yanzu. Ta gama fito da kwanuka da wani kwali babba da kayan su ke a ciki. Da sauri waheedan ta ajiye kwanon abincin agaban Kamal. "Gashi nan ku ci Yaya .. Kai da Najib. " Marka ta watsa mata wani banzan kallo tana mai nuna dakin da yatsanta daya. "Shiga ki kwaso sauran tarikicen kayayyakin ku. Kin zo kin tsaya qerere a kai na saboda rashin girmamawa ga nagaba da ke. " "Kiyi hakuri..." Ta fada a raunace. Kafin ta ajiye yar jakar ta a gaban Kamal ta shiga dakin da sauri. Dan wulaakancin Marka baki daya ta hautsina dakin. Wasu ababen fashewar baki daya sun fashe a tsakiyar dakin. Sauran tsakin dafawar su da wani ragowar manja baki daya Marka ta antayar da su a dakin.. Waheedah ta karasa fitar da komai ahankali. Wata drawer dinsu ce da kayan su ke ciki ta kasa janyota. Gashi hatasan kiran Yayan su. Ganin ba lapia ce dashi ba. Tanata kiciniya sai ga Najan Isubu ta shiga tanata rangajin rangada sallama . "Ko bakwa ji ne inata salamu alaikum.?" "Yo sallamar ce kikayi ta iya cikin ki... Kina rowar buda baki. " Marka ta fada tana yamutsa fuska "Tuba nake uwar kowa. Marka tsohuwa mai ran karfe .. kowa ya ja da ke juji ne...." "Najan Isubu manyan kasa. " "Wane ni ga ku? Tuba nake . Fatan na same ki lapia?" Marka ta shiga busa hanci da daga kai. Jin yadda Najan Isubun ke fadada mata kai da washin da take mata. Ta dan yi yatsina. Kafin ta gaftari ragowar goron hannun ta tace, "Lapia Lau... Ya Isubu kalau yake idan kun waya ko?" "Alhamdulillah Marka .. Yama gaysar da ku." Naja ta karasa fada hadi da yaye yamfadin kofar dakin da Waheedah ke ciki. Ta zura kanta tana duba komai. Shigewa ciki tayi. Ta tsaya tana bin dakin lungu da sako. Gabas da yamma. "Dawo ta nan ki dauke wadannan. Bar daukar kaya masu nauyi kina budurwa kinji ko?" "Tohn aunty ..." Ta karasa fada hade da sunkuyawa ta debi kayan da ke bayan kofa. Najan Isubu taja mayafi tayi madaurin kugu da shi. Ta shiga jan drawer a hankali har ta futar da ita daga dakin Sannan Waheedah ta tayata suka karasa fito da sauran kayayyakin. Shigar Najib kenan gidan. Najan Isubun ta sanya shi ya curo yamfadin kofar dakin da aseberin da ke jikin window din dakin. "Kayan sawar ku ne anan din ko...?" "Eh ..." "To kwashe su ki zuba acikin wadancan Ghana must go din." "Toh.." "Yauwa bara na leka na kira dan gwangwan din... " "Tom aunty..." "Marka zan wa dan gwangwan iso..." Bata tanka ta ba. Tayi kwafa dai kawai. Ganin hakan ya sanya Najan Isubu fita ta yiwa dan gwangwan da zai sayi kayan iso. Ya shigo da sallama. Ya gayshe dasu. Kana ya shiga kallon kayan yana taba wasu daga ciki don jin ingancin su. Bayan ya gama gani duka. Najan tace su fita. A wajen sukayi maganar kudin kayan. Baki daya ya saye su dubu biyar da dari hudu da hamsin. Sauran yan kayayyakin nasu Waheedah ta mayar dakin su Yaya Kamal. Kudin kuma Najan ta riqe su a hannunta bayan ta basu ajiya sun ki. Kan zata kaiwa Umma Hadizan da kanta. ×××× Haka rayuwar ta cigaba da garawa. Kwanakin Waheedah 3 agidan Najan Isubu. Da asubah take komawa wajen su Yaya Kamal . Kudin kayan da aka sayar. Umma Hadizan ta baiwa Najan Isubun dubu daya dakyar ta karba Sauran kudin kuma ta barwa su waheedan a hannun su. Saboda karin kumallo da sauran abubuwan dazasu bukaci kudi na yau da kullum. Sati daya kuwa da tashin Waheedah. Wata mata ta tare adakin. Bazawara ce dake sana'ar abinci da zobo. ×××××× Najan isubu da kanta bisa jagorancin gwaggo haule suka samu Marka da maganar karbar Waheedah . Marka tace batasan zance ba. Ta gwammace waheedan tayita karakainan neman matsugunin kwana amman bata amince tafiyar ta ba baki daya. Bayan ba wani abun take mata ba. Hassada ce zalla take yi. Don kada waheedan ta je inda zata huta taci cima mai dadi... Hakan ya sanya su Umma Hadiza suka dakata da zancen. Har yazamto ma Umma Hadizan ta dakatar da zuwan Waheedah gidan na su the Adams family saboda gudun kar Moha yayi kuka. Yayinda rana ke zama yammaci. Yammaci ta zama dare. Dare ya waye. Lalle Allah buwayi ne gagara misali. Ranar wata sanyayyar juma'a da asubah. Bayan Najib ya tafi masallaci. Waheedah Kuma na tsakure a daki wajen Zainab suna kwance. Haka kawai waheedan tun kafin safiya ta nemi bacci a idanunta ta rasa. Yayinda gabanta keta faduwa. Tana idar da salla tadauki kwano don siyo musu yar tsala da kunu. Najib ya dawo daga sallah. Ganin Yayan nasu har yanzu a kwance yake. Ga lokaci nata tafiya. Duk kuwa da bashida lapia shi ya sama bai tashe shi sunje masallaci ba saboda jikin nasa ba kwari gwara yayi agidah. Hakan ya sa har ya kwanta akan katifar sa ya mike da sauri. Ya shiga tashin dan uwan nasa. "Yaya.... An yi asubah fa. Ban tashe ka ba saboda naga baka jin dadi ne...." Ya shiga tashin sa shiru. Yasake tattaba kafafun sa yana kiran dan uwan na sa. "Yaya.... Ka tashi kayi sallah...."Nan ma shiru ba amsa. Hakan yayi dai dai da shigar Waheedah dakin. Ta cire hijabin ta ta a jiye a kyauran kofa. "Bacci yake har yanzu?" "Eh...." Najib ya amsata a sanyaye. Hannu tasa ta dago nasa da sauri hannun ya koma baya luuuu ya fadi. "Yaya Kamal.... Yaya... Yayan mu." Ta shiga tashin sa sosai tana kallon Najib. "Daman haka yakan yi ..?" "Be taba wannan nauyin baccin ba..." Ta saka kunnenta a kofar fuskar sa wai ko zata ji numfashin sa. Nan ma shiru. Da sauki jikinta na rawa ta fita . Malam nalado ne a tsaye yana gyara rigar jikin sa. "Baba." "Naam Waheedah..." "Baba zo kaga Yaya be tashi ba." Da sauri ya bi bayanta suka shiga dakin. Ya tattaba Kamal din. Ya mirginar da fuskar sa. Ya taba jijiyar wuyan sa da ta hannayen sa. Doguwar ajiyar zuciya ya sauke kansa a kasa. "Baba menene?" Bai ce komai ba. Ya janyo zanin gadon dake jikin katifar ya rufe Kamal din baki dayan sa. Ya mike ya fuce zuwa kofar dakin Marka. Waheedah ta bishi. Yayinda gabanta ke tsananta bugawa da sauri da sauri. "Ya akai me sunan malam?" "Marka.... Allah ya yiwa..." "Menene . Yayiwa me? Iyye?" Ta fada yayinda zaninta ke neman kuncewa. "Kamalu ne Marka.... Allah ya masa rasuwa...." ._INA MASOYA KUMA MA'ABOTA KAMSHI MA SU KAUNAR KAMSASAWA A KODA YAUSHE? DOMIN KAMSHI RAHAMA NE.._ _TO KU MATSO, DOMIN WANNAN KARON MA ZAFAFA BIYAR SUN ZO MU KU DA TALLAN MASARAUTAR KAMSHI NA KAMFANIN TURAREN *YERWA INCENSE AND MORE*_ _A *YERWA INCENSE AND MORE* ZA KU SAMU TURARUKAN WUTA NA *GIDAH, NA KAYA, NA TSUGUNNO* BA A NAN KADAI SUKA TSAYA BA. AKWAI *KHUMRAHS* MASU KAMSHIN LARABAWA DANA FRUITS KAI DAMA KAMSHIN TURAWA. AKWAI KHUMRAHS TA MATAN AURE DA TA YAMMATA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN WANKA DANA SHAFAWA BAYAN AN KAMMALA WANKA.* BA ANAN TURARUKAN NA SU SUKA TSAYA BA. AKWAI *KULACCAM* MAI MATUKAR KAMSHI DA SANYAYA ZUCIYA, SANNAN SU NA DA *MADARORIN TURARUKA NA JIKI DA NA KAYA*_ _AKWAI TURAREN *AL'AJABU NA TSUGUNNO DA KHUMRAH* DIN SA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN GASHI NA CREAM DA KUMA SPRAY DIN SA NA FESAWA*_ _BA ANAN SUKA TSAYA BA. SU NA DA *TURAREN MOPPING, DA NA BANDAKI AKWAI NA RUWAN WANKI DA NA FESAWA A DRAWER KO AKWATI*_ _AKWAI KAYAN GYARARRAKI NA FATA. KUJERAR TSUGUNNO, KASAKE NA WUTA, COAL IGNITER TA KUNNA GARWASHI, ELECTRIC BURNERS DA ENGLISH COAL_ _AKWAI LAFFAYAS DA SAURAN TURARUKA NA KAMSHI KALA KALA_ _SU NA BADA KAYAYYAKIN SU AKAN FARASHIN SARI KO SAYA AKAN DAYA DAYA. SANNAN SUNA TURA KAYAYYAKIN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE. KAYAN SU YAN CHADI NE DA SUDAN DA KUMA YERWA WATO MAIDUGURI._ _KYAU, INGANCI DA RAHUSA SAI KAYAYYAKIN KAMFAMIN YERWA INCENSE AND MORE. SAI KUN GWADA ZAKU BAMU LABARI_ _NAMBAR TARHON SU DA ZAA KIRA KO MUSU MAGANA TA WHATSAPP ITACE: 08095215215_ _INSTAGRAM HANDLE DIN SU: @yerwaincense_and_more_ _YERWA INCENSE AND MORE: A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS AND MORE_ ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 [11/23, 9:01 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:42_ _WANNAN LITTAFI DA MA SAURAN NA *ZAFAFA* NA *KUDI* NE. DAN ALLAH KI/KA BIYA KUDI KI/KA MALLAKI NA KI. DON GUDUN SHIGA HAKKOKIN MASU RUBUTAWAR DA MA WADANDA SUKA CIRE KUDI SUKA SAYA..._ ___ *Tana* jiyo sanda mahaifin su ke sanar da rasuwar Yayan na su. Jijiyoyin jikinta suka saki. Ta nemi kwari ta rasa. Ta zube zaman dabaro. Hannuwanta dafe da bakinta. Wasu hawaye masu dumi suka shiga kwaranya daga fuskarta. "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun..... Innalillahi wa inna ilaihi rajiun... Innalillahi wa inna ilaihi rajiun.... Shikenan? Shikenan Yaya ka tafi ka bar mu? Yaya shikenan babu kai? Wayyo Allah na.... Ummanmu. Yayan mu ya rasu. Ya rasu Umma... Na shiga uku..." Inna Sa'adatu ta leka fuskarta cikin dakin don ganewa idanunta "Toh.... Allah ya jikan rai... Allahu Akbar." Ta furta tana girgiza kai. Marka ta koma ta zauna tana daga kai. "Allah sa karshen wahalar kenan ... Yarannan yadda ake jelar asibiti da su. Gwara ai da Allah ya karbi ran sa. Uwar ta huta itama...." Marka ta fada gatsal ba tare data auna rashin hankalin zancen na ta ba. Sosai Najib ke kuka... Yanata girgiza Yayan nasu. "Yaya... Ka tashi Yaya... Baka rasu ba Yaya... Dan Allah ka tashi." Kuka yake sosai wiwiwi. Jijiyoyin goshin sa sun fito radau. Yanata birgima yana kuka. Yayin da Waheedah ma ke kukan a kofar dakin Marka . "Bar birgima yar nan...." Cewar Deluwa matar da ke haya. Malam Nalado ya fice yanata sauri ya gayawa liman. Liman din ya sanar da rasuwar da lokacin da za'ayi masa sallah a kai shi madakata. Najan Isubu na jiyowa ta isa gidan tanata salati da sallallami. Tayi kuka sosai tana girgiza kanta. "Marka ... Yanzu kin kyauta da abunda kikayi? Gashi nan kin raba da da mahaifiyar sa. Bai rasu agabanta. Sati wajen nawa? Basa ganin juna. Sai dai taga gawar ta sa. ? Innalillahi wa inna ilaihi rajiun... Kamalu Allah ya jikan ka da rahama. Annabi yasan da zuwan ka. Allah ya shayar da kai ruwan alkausara kamalu... Bakada wani hali na daban fyace na kirki da girmama na gaba da kai... Allah ya dubi biyayyar ka ya saukaka maka tambayar kabari kamalu .. Allah ya kyautata makonci ya jikan dukkanin wadanda suka rigamu da gidan gaskiya. Muma idan tamu tazo Allah yasa mu cika da Imani .. wannan jinya da ka sha kamalu Allah yasa kankarar zunubai ce . ...Aamin" Sai data kai karashe. Marka ta ja Wani dogon tsaki. Ta tashi daga zaunen da take a daki ta fito har gaban Najan Isubu. Tamkar zata tsone mata idanu. Haka ta daga yatsa tana mai mata nuni. Cikin dakushewar murya da tsantsar jin haushi ta shiga ce wa, "Kinga Naja... Kisan ire iren maganganun da zasu dinga fitowa daga bakin ki. Da girman Allah ko Ruwaida kinga dai itace kusan tsarata ko? To ko ita ki tambayeta tayi kadan a gayan magana .. Zaki ce na raba su da Hadiza waye waye .. Kina so ki nuna ni na kashe shi ne ko me? Bayan wannan cutar tasu ance tun suna 'kankana take kashe su. Bayan shi din da yayi dogon zango? ..... Yo wannan da rayuwar sa ai gwara da yake a ma .." "Dan Allah marka kar ki karasa......" "Yo ai kece naga kina neman doramun lefi bayan dama can nakasassu ne. Da samun su gwara r..." "Ko wanne rayayye fa matacce ne watan watarana Marka . Lapia ko akasinta bashi ke sa Allah ya karbi rai ba. Rigar gado ce mutuwa. Wanda kowanne dan adam seya sakata ..Kinga Waheedah an sanarwa Umman ku ne?" Waheedah dake tsiyayar da hawaye bata samu damar magana ba. Sai jujjuya kai da take kawai . Yayin da hawaye keta kwaranya a kyakkyawar fuskar ta . Kawai tunano zaman shakuwar su take da Yayan nasu. Yayan su mai fara'a da mutunci. Sam bashida girman kai. Gashi da biyayya da kyautatawa. Kenan duk shawarar da yake gaya mata da adduuoin da yake yi. Na tafiya ne kenan? Sallama ce yake yi ta haka? Ashe duniyar zai bari baki daya? Ta sake fashewa da kuka sosai . Har tana shessheka... Najib ma na ta rera kukan sa mai ban tausayi ga duk wanda ya saurara. Najan isubu ta fice daga gidan tanata sauri. "Ina wuni aunty ..?" Cewar wani dan adaidata sahu da suke makota. "Kwana dai ko... Ina kayi dan Allah..?" "Gangaren durumi.." "Yauwa muje ka saukeni dan Allah a gidan gwaggo haule ." "Me kankara?" "Eh.." "Toh shigo.... Ance wai yaran nan kamalu ya rasu ko?" "Ya wuce wai... Ya rasu da gaske. " "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun... Allah yasa karshen wahalar kenan... Gaskia gayen nan ya jima yana jinya." Ya karasa fada yana girgiza kai "Aamin..." Har kofar gidan ya sauketa. Ta janyo nera hamsin ta miqa masa. "Ah ki basshi... Allah ya kara hakuri..." "Aamin...." Jikinta asanyaye ta shiga cikin gidan bakinta dauke da sallama.. "Wa'alaykm Salam...." Suka amsa. Alokacin Umma Hadiza har ta zura hijabinta .zata tafi gidan aikin ta "Ahh Najan Isubu... Maraba lale..." Cewar gwaggo haule dake zaune akan wata tabarma tana tsintar shinkafa. "Naam gwaggo..." "Ahh Najaatu...." "Naam Hadiza.... Har zaki tafi?" "Eh wai so na ke na kammala aikina da wuri. Inason zuwa wambai na tsinto rigunan sanyin su kamalu.." Najaatu ta dan kwakwalo murmushi kawai ta nemi waje ta zauna . "Wani wajen kika je ne?" Umma Hadiza ta sake tambayar ta. "A'ah daga gidah na ke...." Tanata jujjuya yadda zata sanar da zancen mutuwar. "Wani abun ya faru ne Naja?" Gwaggo haule ta tambayeta. Suka zuba mata idanu su duka suna jiran amsar da zata bayar "Ai daga gidan su Waheedan nake..." "Toh.... Rashin lapiar ce dai?" "Kinji ko gwaggo? Daman wallahi baki daya kwanakin nan haka naketa wasu irin mafarkai.." "Kwarai har kikace zaki sa a kirawo su kamalu ku gaysa ki ga jikin na su . To ya ake ciki najaatu..?" Najan Isubu ta sauke nannauyar ajiyar zuciya ta kasa cewa komai. Kanta a kàsa. Yayin da idanunta suka kawo ruwa. Umma Hadiza ta zauna a gefen gwaggo haule. Ta hada hannuwanta biyu . "Waye ya rasu acikin yaran najaatu?" Najan Isubu ta daga kai ta dubi Umma Hadiza da sauri. Gwaggo haule ma ta kalleta tana mamakin maganar da tayi. "Rasuwa kuma?" Gwaggo haule ta tambaya. "Eh gwaggo.... Tabbas cikin yaran ne wani ya rasu... Ko dukan su ne? Kadan daga iko da kudira ta ubangiji..." "Hakane .... Innalillahi wa inna ilaihi rajiun.. Naja waye ya rasu?" Najan Isubu ta daga kai ta kallesu. Hawaye daya na bin daya "Kamalu ne gwaggo... Allah ya karbi ran kamalu.." Umma Hadiza ta sauke zuciya. Ta ja salati "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun... Allah ka jikan kamalu .. Allah kayi masa rahama. Allah ka gafarta masa. Allah ka kyautata makwancin sa. Ka sadashi da annabin rahama... Allah ka bashi nasarar amsa tambayoyin kabari. Allah ka yalwata kabarin sa. Allah kasa aljannar firdwas ce makoma agare shi . Da dukkanin musulmai baki daya... Aamin" Umma Hadiza ta fada. Batayi hawaye ba. Amman idanunta sun kada sunyi cazir. Da alama kukan zuci take yi. "Aamin Aamin Hadiza..." "Kiyi hakuri Hadiza ..." "Hakuri mun godewa Allah Naja'atu. kowa ai dan haka ne... Ko ba jima ko ba dade . Lokacin sa ne yayi..." "Hakane.. Allah ya gafarta masa. " "Aamin...." "Na yafe maka kamalu .. Duk kuwa da babu abunda ka yi mun. A iya sani na da wanda ban sani ba .. Na yafe maka duniya da lahira Kamalu... Allah ya gafarta maka...." Najan Isubu kawai zuba idanu tayi tana bin Umma hadiza da kallon namijin kokarin da tayi. Gwaggo haule ta mike ta shiga daki ta dakko hijabi ta zura . Can sai ga mijinta ya shigo yanata sauri shima . Suka gaysa da Najan Isubu . Ya shiga daki ya dakko hula ya fito.. "Malam kai ma ka ji ne?" "Eh wallahi .. Jana'iza karfe 10. Allah ya jikan kamalu ya rahama masa. Ya dace da yardar Allah. Don yaran nan sam ba yada matsala. Baya fada da kowa. Ba shi da hayaniya ba rashin kunya. Ba bin yaran banza . Insha Allahu aljanna ce makoma agare shi.. Anata yabon sa" "Aamin Yaa rabbi .... " "Allah ya baki hakurin rashi Hadiza..." "Aamin ..." Ya fuce da sauri ya bar su. Kafin su ma su tattara komai su barshi. Su fita "Ni Marka tace kar na soma takawa kofar gidan nan...." "Mutuwa ce yanzu ai Hadiza. ." "Ta zama dole ai ... Dole ki je Hadiza.." Suka gangara suka samu adaidaita suka shiga. Ya kai su har kofar gidan. Mutane sun fara taruwa sosai. Maza nata alwalar sallar Janaza. Suka shige cikin gidan. Waheedah na ganin Umman su tatafi ta rungumeta tanata kuka. Umma Hadizan ta sake dakewa bata zubar da hawaye ba. Yayin da labbanta keta kwarara adduar samun ceton rahamar Allah ga kamalu. "Shigo kuyi sallama Hadiza ... Waheedah kema.. Kai Najib zo." Umma Hadiza ta shiga ciki. Fuskar Kamal ce kawai a bude. Yayin da dukkanin jikin sa ke a rufe da likkafa ni. "Allah ya gafarta maka kamalu.. Allah ya yafe maka dukkanin zunuban ka.. Allah yasa aljanna ce makoma agare ka. Allah ya maka rahama. Allah ya maka rahama. Kyawawan halayen ka nagari Allah yasa su bika Kamalu.. " Tana karasa fada ta mike ta koma tsakar gidah kan tabarma ta zauna Waheedah da Najib kuwa sai da akayi da gaske aka bambare su daga cikin gawar aka fita da ita. Aka sallaceta aka tafi da ita makabarta. Yan taaziya sai tudadowa sukeyi anata yiwa Umma Hadiza taaziyyah. Masha Allahu ba wanda ke binsa bashi ba kuma wanda yake bi. Ya samu shedu da dama daga bakuna nagari Yar tsalar da kunun dakyar gwaggo haule ta tasa Najib da Waheedah a gaba suka ci. Sauran akayi sadaka da su . Nan da nan kuwa mutane keta kawo kayan abincin don samun lada. Najan Isubu ta kira Indo ta sheda mata halin da ake ciki. Ya yin da indon ta sanarwa the Adams family. Washegarin rasuwar kuwa Haj Hameedah da Nadra da indon suka zo gidan sukayi musu taaziyyah . Da sadakar buhun shinkafa da carton na taliya da jarkar mai da kuma dubu biyar. Haka akai ta zaman makoki har na tsawon kwanaki. Kafin aka share makokin kowa ya koma inda ya fito. Gwaggo haule ta tasa Waheedah agaba tatafi da ita. Najib kadai aka bari anan din. Amman kullum abincin safe , Rana dana dare duk suna kawo masa. Hakama magungunan sa basa yankewa. Sosai ya kara samun kulawa. Musanman da yanzun shi kadai ne ya rage babu kamalu.... _INA MASOYA KUMA MA'ABOTA KAMSHI MA SU KAUNAR KAMSASAWA A KODA YAUSHE? DOMIN KAMSHI RAHAMA NE.._ _TO KU MATSO, DOMIN WANNAN KARON MA ZAFAFA BIYAR SUN ZO MU KU DA TALLAN MASARAUTAR KAMSHI NA KAMFANIN TURAREN *YERWA INCENSE AND MORE*_ _A *YERWA INCENSE AND MORE* ZA KU SAMU TURARUKAN WUTA NA *GIDAH, NA KAYA, NA TSUGUNNO* BA A NAN KADAI SUKA TSAYA BA. AKWAI *KHUMRAHS* MASU KAMSHIN LARABAWA DANA FRUITS KAI DAMA KAMSHIN TURAWA. AKWAI KHUMRAHS TA MATAN AURE DA TA YAMMATA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN WANKA DANA SHAFAWA BAYAN AN KAMMALA WANKA.* BA ANAN TURARUKAN NA SU SUKA TSAYA BA. AKWAI *KULACCAM* MAI MATUKAR KAMSHI DA SANYAYA ZUCIYA, SANNAN SU NA DA *MADARORIN TURARUKA NA JIKI DA NA KAYA*_ _AKWAI TURAREN *AL'AJABU NA TSUGUNNO DA KHUMRAH* DIN SA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN GASHI NA CREAM DA KUMA SPRAY DIN SA NA FESAWA*_ _BA ANAN SUKA TSAYA BA. SU NA DA *TURAREN MOPPING, DA NA BANDAKI AKWAI NA RUWAN WANKI DA NA FESAWA A DRAWER KO AKWATI*_ _AKWAI KAYAN GYARARRAKI NA FATA. KUJERAR TSUGUNNO, KASAKE NA WUTA, COAL IGNITER TA KUNNA GARWASHI, ELECTRIC BURNERS DA ENGLISH COAL_ _AKWAI LAFFAYAS DA SAURAN TURARUKA NA KAMSHI KALA KALA_ _SU NA BADA KAYAYYAKIN SU AKAN FARASHIN SARI KO SAYA AKAN DAYA DAYA. SANNAN SUNA TURA KAYAYYAKIN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE. KAYAN SU YAN CHADI NE DA SUDAN DA KUMA YERWA WATO MAIDUGURI._ _KYAU, INGANCI DA RAHUSA SAI KAYAYYAKIN KAMFAMIN YERWA INCENSE AND MORE. SAI KUN GWADA ZAKU BAMU LABARI_ _NAMBAR TARHON SU DA ZAA KIRA KO MUSU MAGANA TA WHATSAPP ITACE: 08095215215_ _INSTAGRAM HANDLE DIN SU: @yerwaincense_and_more_ _YERWA INCENSE AND MORE: A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS AND MORE_ ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰[11/23, 9:02 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:43__ _WANNAN LITTAFI DA MA SAURAN NA *ZAFAFA* NA *KUDI* NE. DAN ALLAH KI/KA BIYA KUDI KI/KA MALLAKI NA KI. DON GUDUN SHIGA HAKKOKIN MASU RUBUTAWAR DA MA WADANDA SUKA CIRE KUDI SUKA SAYA..._ __     A hankali ta shiga bude manyan idanunta. Ta sauke su akan Umma Hadiza dake zaune tana zuba sukari acikin kunu . "Kin tashi.....?" "Eh.... Umma." Ta miqe tana salati. "Na so makara ..." "Ai da naga kince kina hutu (al'ada) shi ya sa ban tashe ki ba." "Ai ko na samu bacci . Godia nake Umman mu. Barka da safiya." "Barka ka dai Waheedah .." Kwandon sosan wankan su ta dauka da hijabin ta da ke jikin kyauren kofa "Bari na watsa ruwa ." "To afito lapia.." "Aamin Umma." Ta fice ta shiga cikin bandaki. Bandakin akwai kan famfo da ake amfani da shi. Nan da nan ta tara masa bokiti ya cika ta shiga yin wanka. Sai data gama tsaf ta janyo auduga ta saka . Kana ta sauya kayan . Daga nan ta sake tara ruwa ta dauraye wanda ta cire. Igiyar da ake shanya a baya taje ta shanya. "Waheedah..." "Naam gwaggo .... Ina kwana?" Waheedah ta sunkuya ta gayshe da gwaggo haule da ta futo daga cikin daki. "Lapia kalau Waheedah . Kin tashi lapia?" "Alhamdulillah gwaggo..." "Masha Allah...." "Gwaggo kin fito....?" "Eh Hadiza..." Suka sake gaysawa bayan ta asubah da sukayi. Dakuna hudu ne agidan. Guda daga ciki da ke gefe shine wanda Umma Hadiza da Waheedah suke kwana acikin sa. "Har kinyi wankan?" "Eh na dauraye kayan dana cire ma." Cewar Waheedah.. Hannunta dauke da man shafawa na mai gurguwa. Dan murmushi kawai Umma Hadiza tayi kafin tace. "Zai sandare fa .." ta fada tana mai mata nuni da kunu da kosanta. "Ai kuwa bari na zauna..." Ta janyo shi gabanta bayan tayi bismillah. Tashiga hadawa tana ci. Tana karasa ci ta tattara yan kwanukan ta wanko su tas ta kife. Ta dauki tsintsiya ta share gidan baki daya. "Sannu yar albarka.... Allah ya miki albarka Waheedah ." "Aamin gwaggo..." Turaren shafawar ta ta dakko bayan ta koma daki. Nan da nan ta murje jikinta da shi. Ta tsurawa kwalbar idanu . Yayin da idanunta suka cika taf da hawaye. Yaya Kamal kawai take tunawa. Shi ne mai saya mata turaren. Da mai sayarda turarukan ya kawo layin su. Inde yanada kudi zai ce ya mata hadi a kwalba rabin shashi. "Tsayuwar me kike yi ne?" Umma Hadiza ta tambayi Waheedah ganin ta chake a tsaye. Waheedan tayi hanzarin goge idanunta gudun kar ta karyawa Umman tasu zuciya idan taga tana kukan. "Ba komai abu na gyara..." "Ko nayi gaba ne?" "A'ah gani nan...." Ta fada da sauri hadi da zura hijabin ta . A tare suka fita daga cikin dakin. Ita zata wuce makaranta. Ya yin da Umman zata tafi gidan aikinta na the Adams family. "Har kun shirya?" Gwaggo haule ta tanbaye su. Fuskarta kumshe da fara'a. "Eh gwaggo .." "Eh...." "To Allah yasa ku fita a sa'a. Tsautsayi da asara Allah ya kare .." "Aamin gwaggo ..." "Aamin.." Har kofar fita ta bisu tanata addua. Ta Kuma dankawa Waheedah nera hamsin kamar ko da yaushe "Gwaggo bakya gajiya? Angode Allah ya saka da alkhairi." "Nagode gwaggo .. Allah ya kara budi " "Aamin kuyi sauri mana." Suka tafi sunata doka mata addua. Ita kuma ta koma ciki tana murmushi. Adaidata suka hau ya kai su har bakin kofar jijjigaggen gate din layin the Adams family. Suka sauka suka shiga cikin layin . Tsit ba hayaniya sai kukan tsuntsaye da kadawar bishiyu. "Ki hanzarta Waheedah... Allah yabada saa da nasarar karatu." "Aamin Umma...." Ta shiga cikin gidan. Ita kuma Waheedah ta miqe zuwa makaranta. Da sauri ta shige cikin makarantar tasu. Daga wasu biyu bayanta aka fara tsaron latti. Ta sauke ajiyar zuciya ta karasa ajin su. *GIDAN MALAM NALADO* Marka ce a gwaggafe ta saisaye zani tana mai taya Deluwa jifar danwake a kan wuta. Inna Sa'adatu ta fito daga bandaki kenan. Taa hango sabuwar butar data saya agaban Deluwa . Akan idanunta deluwan ta dauka ta rage wutar itatun gefe . "Kan babban bala'in can ..." Ta surfa ashariya hannunta akan bakinta "Menene Sa'adatu ...?" Marka ta tanbaya tana kallon ta. "Nifa na gaji da cin kashin da ake akai na... Deluwa shara ce kawai tayi ragowa da zaki kwakwaso ki zubata akai na. Ko ki daura kwanon abincin ki bisa kai na ki ci . Wane irin renin hankali ne wannan iyye? Wabillahil lazi sanyi nayi. Ki tambaya kiji. Da mutunci yayi gabas. Yamma nayi " Deluwa ta tabe baki . Chas bata ce ba. Sai ma karban kudin wani yaro da yazo siyan Dan wake tayi. Tace ya jira ta zuba masa. "Wato ga sauran kashin baqin duwawun ki ... Ina magana kinyi banza da ni " "Ah... Wai menene ? Deluwa meke faruwa.?" "Wallahi Marka bansani ba. Inaga da hannun hagu ta tashi..." Inna saadatu ta sake bude baki. Ta kalli butar ta maqe maqe a hannun Deluwa sai kace tata. Ta riqeta gam. Hakan ya sake bakanta ran inna Sa'adatu. Ta cire dankwalin kanta tayi damara dashi a kugu. Kana ta bude baki ta saki kukan kura. Zatayi kan Deluwa Marka tayi hanzarin rikota. "Ah menene ya same ki ne Sa'adatu? Menene hakan fisabilillahi... ?" Inna saadatu taja tsaki. Ta shiga kicinyar kwace jikinta daga riqon da Markan tayi mata. "Ci ka ni Marka .. ci ka ni. Ina ruwan ki?" "Ina ruwana. ? Haba Sa'adatu " "Yo ai gaskia ne... Tunda matar nan tazo gidan nan ke da yayan ki kuke shisshige mata saboda tana bar muku kanzon tukwane kuna kankarewa." "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun... Sa'adatu ni ki ka maishe wa mai maula? Me kike nufi! Kinsan kuwa maganganun da ke fitowa daga bakin ki Sa'adatu?" "Na sani sarai. .. karya nayi? Ba haka zancen yake ba?" "La... Zahara'u kina ji?" Zahara'u dake chuda kan ta da kumfan los batace komai ba. Ta cigaba da abunda take yi . Inna Sa'adatu ta bangaje riqon da Markan tayi mata. Ta nufi Deluwa gadan gadan . Batayi aune ba jikake tassssss. Ta wanke fuskar Deluwa da mari. Bata ajiye hannu ba Deluwa ta mayar mata da biyu kwarara tas. Kasss. Zafafa . Wadanda suka sa inna Sa'adatu jiri ta dafe bango tana mai bin Deluwa da kallo. "Kan babban bala'in can .. Ni kika mara?" Deluwa taja tsaki. Ta gyara tsayuwar ta tana girgiza kafa. "Mari na kikayi na rama... Da guzurin sauran dayan . Yana nufin ke ba tsarar cacar baki na bace..... Akan wane dalilin zaki mare ni! Rainin har ya wuce ga baqaqen maganganu ya koma kan mari? Ba kanwar lasa bace ni. Ki bini a sannu.. " "Haka kikace?" Cewar Inna Sa'adatu. Ta cika tayi fam "Eh haka na ce... Ko kina da ja?" "Zaki san kin debo ruwan dafa kan ki .." Inna Sa'adatu ta fada. Ta duka ta dauki kwabin danwaken da ke gaban Marka ta kwalalar da shi a kàsa. "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun..... Ke Sa'adatu." Marka ta fada ganin ta asar da saadatun tayi.... Dariya ta sheqe da ita. Kafin ta juya saitin Deluwa. Ta daga yatsanta tana mai nuni da kwabin danwaken data malalar a kàsa. Cikin farin ciki da nuna isa ta shiga cewa, "Wannan shine tukwicin dana baki...Akan sabuwar buta ta da kika dauka kike rage wuta da ita ..Gobe ma kya kara daukar abunda ba naki ba." Tana rufe baki Marka ta shiga tafa hannuwan ta tana dafe habarta da dayan hannun. "Wannan butar fa ni Marka da girman Allah ni na dauka na bawa Deluwa... Wallahi yarinyar nan sam batasan ta waye ba. Ni ce na dauka na bata..." "A hayye nanaye ... To kinja mata..... Na meye zaki dauka mun buta? Kuma ma ni ba yadda zan ba. Tunda buta dai a hannunta na ganta tana rage cin wuta." "Amman dai Sa'adatu baki kyauta ba..Asarar nawa kika yi mata akan buta?" "Kiji ki Marka da wani zance... Ni ansan nawa na sayi tawa butar? Akan wane dalilin zaa dauka mun? Saboda kun hada dadi shine zaki fara wasu zantuka.. Ni ba Hadiza ba ce. Ato." Tana karasa fada cikin fushi ta sunkuya zata dau butar a kàsa. Deluwa ta riqo butar itama. Suka daga kai suna kallon junan su a duqen kafin Deluwa taaaaaa....... _INA MASOYA KUMA MA'ABOTA KAMSHI MA SU KAUNAR KAMSASAWA A KODA YAUSHE? DOMIN KAMSHI RAHAMA NE.._ _TO KU MATSO, DOMIN WANNAN KARON MA ZAFAFA BIYAR SUN ZO MU KU DA TALLAN MASARAUTAR KAMSHI NA KAMFANIN TURAREN *YERWA INCENSE AND MORE*_ _A *YERWA INCENSE AND MORE* ZA KU SAMU TURARUKAN WUTA NA *GIDAH, NA KAYA, NA TSUGUNNO* BA A NAN KADAI SUKA TSAYA BA. AKWAI *KHUMRAHS* MASU KAMSHIN LARABAWA DANA FRUITS KAI DAMA KAMSHIN TURAWA. AKWAI KHUMRAHS TA MATAN AURE DA TA YAMMATA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN WANKA DANA SHAFAWA BAYAN AN KAMMALA WANKA.* BA ANAN TURARUKAN NA SU SUKA TSAYA BA. AKWAI *KULACCAM* MAI MATUKAR KAMSHI DA SANYAYA ZUCIYA, SANNAN SU NA DA *MADARORIN TURARUKA NA JIKI DA NA KAYA*_ _AKWAI TURAREN *AL'AJABU NA TSUGUNNO DA KHUMRAH* DIN SA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN GASHI NA CREAM DA KUMA SPRAY DIN SA NA FESAWA*_ _BA ANAN SUKA TSAYA BA. SU NA DA *TURAREN MOPPING, DA NA BANDAKI AKWAI NA RUWAN WANKI DA NA FESAWA A DRAWER KO AKWATI*_ _AKWAI KAYAN GYARARRAKI NA FATA. KUJERAR TSUGUNNO, KASAKE NA WUTA, COAL IGNITER TA KUNNA GARWASHI, ELECTRIC BURNERS DA ENGLISH COAL_ _AKWAI LAFFAYAS DA SAURAN TURARUKA NA KAMSHI KALA KALA_ _SU NA BADA KAYAYYAKIN SU AKAN FARASHIN SARI KO SAYA AKAN DAYA DAYA. SANNAN SUNA TURA KAYAYYAKIN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE. KAYAN SU YAN CHADI NE DA SUDAN DA KUMA YERWA WATO MAIDUGURI._ _KYAU, INGANCI DA RAHUSA SAI KAYAYYAKIN KAMFAMIN YERWA INCENSE AND MORE. SAI KUN GWADA ZAKU BAMU LABARI_ _NAMBAR TARHON SU DA ZAA KIRA KO MUSU MAGANA TA WHATSAPP ITACE: 08095215215_ _INSTAGRAM HANDLE DIN SU: @yerwaincense_and_more_ _YERWA INCENSE AND MORE: A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS AND MORE_ ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 [11/23, 9:02 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:44_ _WANNAN LITTAFI DA MA SAURAN NA *ZAFAFA* NA *KUDI* NE. DAN ALLAH KI/KA BIYA KUDI KI/KA MALLAKI NA KI. DON GUDUN SHIGA HAKKOKIN MASU RUBUTAWAR DA MA WADANDA SUKA CIRE KUDI SUKA SAYA..._ ___ *Ta* riqo butar itama. Suka shiga ja in ja... Sai data bari inna Sa'adatu ta riqe butar da karshen karfin ta. Sai ta saki riqon ita da tayi Inna saadatun ta bugu da bango. Da sauri ta dafe goshinta da hannu saboda radadin zugin da ya fara mata na zafi. Deluwa tayi murmushi tana girgiza kai . Cikin fushi inna Sa'adatu tace, "Baqar muguwa. Aniyar ki ta bi ki." "Mena miki na mugunta anan? Meye sunan ki ma? Yauwa Sa'adatu. kece muguwa.. Da kika dauki kwabin danwake na kika zubar. Wannan kazamar butar taki zan dauka nayi me da ita? Marka ce ta kawo . Kuma baa mayarda hannun kyauta baya shi ya sa ban ki ba. Na karba na ke rage wutar da ita. Sam bakya abu da hankali." "Kece bakya abu da hankali.. Shashasha." Inna saadatu ta fada tana sakin tsaki Deluwa ta taka daga inda take zuwa wajen da Inna Sa'adatu ta ke. Ta saita ta ta saki murmushi kawatacce . Sannan tace, "Da kika zubar da kwabin danwake na nace miki wani abun?" "Yo me kika isa kice? Ai kece baki da gaskiya." Deluwa ta sake shekewa da dariya wannan karon harda tafa hannuwan ta. "Duk bakaken maganganun da kike fada da sirikar ki Marka kike ba ni ba " Inna Sa'adatu taja tsaki. Fuska a murtuke tace, "Matsoraciya... Gafara can na wuce..." "Ni nasan hakki da mutuncin manya a tattare da ni. Sa'ar Marka kawai kika ci. Amman ki jira ramuwa ta. Zata baki madaukakin mamaki. " "Ke matsa can. Wai akace banza girman mahaukaci. Karamun mai wayo ya fishi... Banason sakarci. Ba kuma na bata lokaci na ga sakarkaru." "Zaki ga sakarkaru da idanun ki ... Babban labari ne da zaki raina wayon ki..." Mtssss.... Inna Sa'adatu ta sake jan dogon tsaki ta shige cikin dakin ta . Tana mai wake-wake.  Ya yin da Marka ta shiga bawa Deluwa hakuri. "Laa bakomi Marka.... Karki damu dan Allah. Wannan din ba rabo bane. Ko da anci sai an amayar." "Duk da haka dai . Kiyi hakuri dan Allah. Lefi na ne." "Ya wuce Allah...." Ta tattare wajen. Ita kuma ta Deluwa ta shiga zubawa wadanda suke kaan layi da suka saya. Saura kuma ta basu hakurin kwabin danwaken ya zube. ××××× Tashin Zayn kenan daga bacci tun bayan da yayi sallar asubah. Bandaki ya shiga ya tara ruwa a kwamun wanka. Turaren wankan da mahaifiyar su Haj Hameedah ta bashi ya dauka ya zuba acikin kwamun wankon (bathtub) Tsayawa yayi yana karanta rubutun jikin robar turaren na kamfanin turarukan (yerwa incense and more). Ya shaki kamshin yana lumshe idanun sa. "Oud oudi Bath khumrah...." Ya karanta rubutun jikin robar . Wankan ya shiga yanayi. Yana karasawa ya zura bathrobe ajikin sa. Dayan hannun sa kuma yana dauke ne da karamun tawul yana mai goge kansa dashi Sannu ahankali haka ya shiga shiryawa. Ya shafa mai ya goga antiperspirant. Ya fesa turaruka kala kala. Ba kadan ba kananun kayan da ya saka sunyi matukar futo da zatin haibar kamalar sa. Domin Zayn dan gayu ne na bugawa a jarida. Gashi mekyau masha Allah. Ya yi shigar jeans da wata long sleeve shirt blue ta Armani. Hannun sa dauke da agogon Rolex da azurfa a yatsan sa daya . Kasa ya sauka bayan ya taje sumar kansa da comb. Hannun sa rike da ipad dinsa. Ya sauka kasan cikin takun kasaita na masu jini a jika . "Ahlaam.... Ahlam.... Ahlam..." Ya shiga kiranta yana sake nanata sunayenta a karo na uku. Shiru ba amsa. Ya leka kitchen bata nan ma. Dayan parlorn da ke a kusa da wani karamin garden ya nufa. Tun daga bakin kofar yake jiyo sautin maganar ta. Har zai shiga kuma sai ya fasa. Don bayaso yayi interrupting calls dinta. Juyowar da zai yi ya jiyo ta bayan ta gama kyalkyala daria "Wallahi nake gaya miki .. wallahi ke ba yadda na zata bane. Ina gaya miki ya rude sosai. Ba inda Zayn bai kissing ba a jiki na.  Ya sa ka hannu z ..." Bai bari ya kara sa ji ba ya juya da sauri ya koma da baya da baya. Akan matattakar kafar bene na biyu ya zauna. Mamaki da takaici ne ya cika shi. Na jin baki daya yadda suke raya sunnah Ahlam ta kwashe tana gayawa kawarta. Komai da komai ba dadin sauraro ma. Tamkar ya tashi ya shiga ya lakada mata na jaki haka zuciyar sa ke hasaso masa. Ya danne kawai saboda abunda zai je ya dawo. Ya miqe kenan sai ga futowar ta daga parlorn. Sanye take cikin pajamas (kayan bacci) kanta ba dankwali . Sumar gashin ta yalwatacciya ta bayyana. Ta kalle shi ta sake kallon sa tana langabar da kai. "Ina zaka je haka? .. Sai wani kamshi kake " Yayi yake kawai kafin ya ce da ita, "Ba gaisuwa...?" Baki ta turo gaba. Ta koma kan wata kujera ta zauna. "Naga mun zama daya. Gida daya . Kai de kanason gaisuwar nan.   Ni mantawa na ke " "To banda abinki ai dole ne ki dinga gaishe ni. Kiyi tunani mana Ahlam.. ko ba aure a tsakanin mu ai a sama nake da ke. Ni Yaya ne a gare ki kar ki manta.." "Ina kwana?" Ta gayshe da shi kasan maqoshi Bakinta ya kalla ya gano gaishe shi tayi. Bai amsa ba ya wuce kai tsaye wajen dinning. As usual ya daga tea flask ba komai aciki. Ya wuce kitchen ma kamar ko da yaushe babu abinci. Ransa ya kai kolokuwar baci. Ya danne dakyar yace da ita, "Ba abinci ...?" Ta daga kanta . Kafin tace, "Akwai bread ... Ko na dama maka custard ? " "Ahlam me na ce miki jia? Da shekaran jia waçcen? Ina ga kullum se na miki maganar nan... Amman sam kinki yi. Tun dazun me kike a kàsa?" Ta sake yamutsa fuska tana turo bakinta gaba. "Ai na gaya maka..... Ka dinga hada breakfast dinki. Kai picky eater ne. " "Ahlamm... Fisabilillahi kusan kullum abincin daya ne. Indomie, sandwich , bread . Coffee. Ko fruits.. Tunda aka kawo ki gidan nan baki taba girka komai ba.." "Ina dama maka custard mana... " Ta amsa ba tare da wata damuwa ba. Yaja kasan lebensa yana taunawa. Yama rasa abun cewa. Hannun sa ya saka ya gogo kitchen cabinet sai kura. Ya nuna mata. "What is this?? Ahlam... Wannan wane irin rayuwa ce uhm? Kalli datti please." "To aiki ya mun yawa. Ance zaa bani me aiki ka hana... Zan kashe kai na da aiki ne?" Iskar bakinsa ya furzar mai matukar zafi. Cike da kosawa yace, "Ina almajiran da ke miki komai??" "Ba dai komai ba. bayan ka hana su dinga wanke duk wani plates da sauran kayan abincin dazaa zuba maka." "Lord! To Hakan shine laifi Ahlam? Nagaya miki ba sau daya ba. Ni mutumi ne me tsantsami. Alla ya sani, Bazan iya cin abinci da plates da sauran abubuwan da suka wanke ba. Almajiran dake wari suna tsami. Komai tabawa suke da hannun su basa wankewa. Haba Ahlam..wannan wane irin rayuwa ce? Mu biyu ne fa sai baba Mai gadi. Wane abu muke batawa da harsai almajiran ne zasu wanke. Just 3 of us... Haba Ahlam..." Qunqumi ta shiga yi bata sake ce masa komai ba. Ya gyada kai kawai yana girgiza shi cikin takaici. "Akwai abunda kike bukata ne da babu anan din?" "Bakomi .. sai dai ko recharge card.." "Oh ya rabb... Ni banga abunda kike da kati ba Ahlam sai renewing data plans shi yasa na yi deactivating wifi na gidan nan. Gaba daya 300gb ke kika karar da shi cikin kwanaki .. " "Noo. Ina kiran yan uwa mana..." "Ba dai yan uwa ba... Harda kawaye. " "Bushra ce kawai. Kuma ita ai bestfren dina ce." "Ta fini muhimmanci ai awajen ki na sani... Bakya boye mata komai." Ko ajikin ta. Da abunda ya fada sai ca tayi "Itama bata boyemun komai. Human diary din juna ne mu." "To ki zauna kina biye mata... Naga ba aurene da ita ba. She's much less busy than u ahlamm.. That aside yau su Maa zasu zo kinsani ai. Kuma kinga ai ba zasu zo su tafi ba ba tare da sunci abinci ba. Da snacks and drinks haka.. Me zaki dafa musu?" Bata ce komai ba. Ta yi shiru. Idanunta akan wayar da ke hannun ta. Tanata latsawa "Ahlam...." "Naam..." Ta amsa da sauri tana daga kai "Magana nake miki ... Dan Allah ki rage danna waya ... " "Me kace?" "Nace me zaki dafawa su Maa da zasu zo. ? Da su snacks haka da drinks?" "Tab..." "Pardon ...?" "Gaskia sai dai ko babbar me aikin Maa dinnan tazo ta dafa abincin." "Ke meyasa ba zaki ba.?" "Ban iya ba." Ta amsa shi kaii tsaye. Ya sake jan leban sa ya ciza. Kafin ya sake cewa da ita, "To drinks fa akwai? Zasu isa?" "Eh... " "Tohm bari naje na dawo .." "Alright...." Ta amsa shi. Ta juya ta zauna taci gaba da danna wayarta. Haka ya shiga mota ya nufi gidan su kai tsaye. Zuciyar sa nata tafasa. Ya kasa gane kan Ahlam. Tamkar ba mace ba? Ba sirri. Ba ladabi. Ba tarairaya. Ba tsafta... Ba godiya. Hakika babun ta tayi yawa. Haka ya karasa gidan su yanata tunani ya saka wannan ya ware. Yana karasa parking ya shiga ciki bakinsa dauke da sallama. "Wa'alaykm Salam..." Tsugunna wa yayi har kasa ya gayshe da mahaifiyar tasu Haj Hameedah. Ta amsa da fara'a. Lura tayi da yanayin sa. Sannan tace, "Ga abinci can a dinning... Ko zaka coi." "Tohm Maa...." Ya mike da sauri ya zauna akan dinning sai daya cika uwar kashin sa tukun sannan ya koma ya zauna akan kujera. Ta sake tambayar sa kamar koda yaushe gamin yadda ya dan rame. Idanuwan sa tubarkaAllah sun sake manyanta. "Akwai wani abunne?" "A'ah Maa..." Ya bata amsa tamkar ko da yaushe "Ya Ahlam din... Lapiar ta kalau?" "Alhamdulillah...." "Masha Allahu.... Yau mukace zamu kai ziyara kuwa. Amman sai an jima " "Eh... Insha Allah " ya fada yana lankwasa hannuwan sa. Hade da shafa keyar sa. "Akwai wani abunne?" Ta sake tambayar sa. Don tasan halin sa da zurfin ciki. Amman dai a matsayin ta na mahaifiya ta hasaso akwai yar tangarda a zaman sa da Ahlam "Dama...Ahlam dince tace ko zaa kai me aiki ta tayata abinci..." "Ta tayata ko ta mata?" "Ta mata...." "To gaskia dai kaga nan gyara suke tamun. Kuma Hadiza itace karfin aikin wallahi. Sai dai ko na tambaye ta idan Waheedah na nan sai taje.." "Waheedah kuma Maa?" "Eh Waheedah... Ai ta iya girke girke yarinyar nan. Sai ta mata din.." "Tohm." Ya amsa badan ya so ba. "Hadiza... Hadiza!! Hadiza!!" "Naam hajiya..." Ta karasa da sauri tayi gurfane agabanta. "Dan Allah Waheedah na nan kuwa? Wai Ahlam ai kingane ta ko?" "Kwarai na game ta... Wadda akayi bikin su ko?" "Yauwa ita... Idan anjima ne zamu je gidan . Har da ke ma insha Allah. To shine takeson a ara mata wadda zata mata girki. Na yaba da hankalin Waheedah da kuma fasaharta na iya girki. Ba matsala taje?" "Babu......Hajia. Tana makaranta. Amman nasan an kusa tashin su. Tunda yau jumu'ah...." "Yauwa masha Allahu... Ai kace kasan makarantar ko. ? Ko ku tafi da Nassem ya muku rakiya. Da Nadra na nanne sai taje . To sai watan gobe zata dawo " "Nadra an sha hutu kam." "Tabbas ana kan sha ma. " "Shikenan Hadiza je ki .." "Tohm Hajia." Umma Hadiza ta miqe ta koma kitchen Shi kuma suka cigaba da zaman kurmaye. Sai da Maa ta tashi ta kira Nassem . Wajajen 11 da mintuna suka dauki hanyar makarantar su Waheedah. Ba jimawa kuwa aka tasa su Nassem ya shiga da kansa makarantar aka nuna amsa ajin su Waheedah bayan ya tanbaya. Suna gaban me youghurt yana yanka musu na 20 kowannen su "Waheedah...." "Naam..." Ta juya don ganin me kiran na ta. Nassem ta gani a tsaye yana kare fuskar sa. Saboda ranar dake dallare shi Karasawa tayi wajen sa tana murmushi. "Yau kai ne a makarantar mu?" Dan murmushin shima yayi kafin yace, "Rakiya nayo ma.. Ni yanzu zan koma gidah. Zaku sauke ni." "Ni da su wa?" "Ke da akiey... Ya Zayn." Yana karasa fada gabanta ya yanke ya fadi. Mumuguncin mutumin nan me zatayi masa.? "Me zan masa?" Ta tanbaya batare da tasan ta fito ha. "Kede muje... Sa ce ki zamuyi.." suna saka dariya baki dayan su . Har mota suka isa. Nassem ya hide mata ya shiga ya zauna. Gabanta na tsananta bugawa. Juyawa yayi ya kalleta. Fuskar sa a daure. "Ku sauke ni a kwanan layin mu. " Cewar Nassem. "Alright....." Har kofar layin suka sauke shi. Ya sauka har ya tafi. Zayn bai ja motar ba. Waheedah kuma bata tanka ha. Ya juya ransa a bace "Ke waye driver din ki? Common dawo gaba ki zauna...." Ta bude da sauri ta koma gaban ta zauna. Tana gatsina fuska. Murmushi ya so kufce masa dakyar ya danne suka dauki hanyar gidan sa. _INA MASOYA KUMA MA'ABOTA KAMSHI MA SU KAUNAR KAMSASAWA A KODA YAUSHE? DOMIN KAMSHI RAHAMA NE.._ _TO KU MATSO, DOMIN WANNAN KARON MA ZAFAFA BIYAR SUN ZO MU KU DA TALLAN MASARAUTAR KAMSHI NA KAMFANIN TURAREN *YERWA INCENSE AND MORE*_ _A *YERWA INCENSE AND MORE* ZA KU SAMU TURARUKAN WUTA NA *GIDAH, NA KAYA, NA TSUGUNNO* BA A NAN KADAI SUKA TSAYA BA. AKWAI *KHUMRAHS* MASU KAMSHIN LARABAWA DANA FRUITS KAI DAMA KAMSHIN TURAWA. AKWAI KHUMRAHS TA MATAN AURE DA TA YAMMATA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN WANKA DANA SHAFAWA BAYAN AN KAMMALA WANKA.* BA ANAN TURARUKAN NA SU SUKA TSAYA BA. AKWAI *KULACCAM* MAI MATUKAR KAMSHI DA SANYAYA ZUCIYA, SANNAN SU NA DA *MADARORIN TURARUKA NA JIKI DA NA KAYA*_ _AKWAI TURAREN *AL'AJABU NA TSUGUNNO DA KHUMRAH* DIN SA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN GASHI NA CREAM DA KUMA SPRAY DIN SA NA FESAWA*_ _BA ANAN SUKA TSAYA BA. SU NA DA *TURAREN MOPPING, DA NA BANDAKI AKWAI NA RUWAN WANKI DA NA FESAWA A DRAWER KO AKWATI*_ _AKWAI KAYAN GYARARRAKI NA FATA. KUJERAR TSUGUNNO, KASAKE NA WUTA, COAL IGNITER TA KUNNA GARWASHI, ELECTRIC BURNERS DA ENGLISH COAL_ _AKWAI LAFFAYAS DA SAURAN TURARUKA NA KAMSHI KALA KALA_ _SU NA BADA KAYAYYAKIN SU AKAN FARASHIN SARI KO SAYA AKAN DAYA DAYA. SANNAN SUNA TURA KAYAYYAKIN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE. KAYAN SU YAN CHADI NE DA SUDAN DA KUMA YERWA WATO MAIDUGURI._ _KYAU, INGANCI DA RAHUSA SAI KAYAYYAKIN KAMFAMIN YERWA INCENSE AND MORE. SAI KUN GWADA ZAKU BAMU LABARI_ _NAMBAR TARHON SU DA ZAA KIRA KO MUSU MAGANA TA WHATSAPP ITACE: 08095215215_ _INSTAGRAM HANDLE DIN SU: @yerwaincense_and_more_ _YERWA INCENSE AND MORE: A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS AND MORE_ ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 [11/23, 9:02 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:45_ _WANNAN LITTAFI DA MA SAURAN NA *ZAFAFA* NA *KUDI* NE. DAN ALLAH KI/KA BIYA KUDI KI/KA MALLAKI NA KI. DON GUDUN SHIGA HAKKOKIN MASU RUBUTAWAR DA MA WADANDA SUKA CIRE KUDI SUKA SAYA..._ _ *A* wani junction da ke kusa da layin gidan sa. Suka tarar da hold off agaban su. Yaja siririn tsaki yana mai danne kasan leben sa. Waheedah na zaune akan kujera . Yayin da fuskar ta ke kallon gefen waje. Ya dan juyar da kansa ya sauke idanun sa akan ta. Gefen fuskarta idanun sa suka sauka. Kwantaccen gashin gefen fuskarta wajen kunnenta ya kwanta luf . Girar ta mai cikar yalwar gashi.. Leben ta duk kuwa da gefen sa ne. Kana iya hango kalar sa. Pinkish in color. . Kasa cigaba da kallon nata yayi. Ya juyar da kan sa gefe da sauri. Hade da saka hannu ya karo gudun air-conditioner dake busa musu sanyi. Sannu a hankali hold off din ya ja baya. Zayn ya samu hanya ya shige cikin layin da gidan sa yake. Baba mai gadi da ke zaune a bakin gate din akan benchi. Yana hango motar. Baba mai gadi ya mike da sauri ya bude gate din. Zayn ya shiga da matar ciki bayan ya tsaya sun gaisa. Ya faka motar a rumfa. Ya kashe, Waheedah ta bude kofar ta fita tana dan kalle kallen gidan. Yayi mata kyau kwarai da gaske. "Allahumma arzuqni...." Ta fada kasan maqoshi tana bin garden din gidan da ke cike da shuke shuke da kallo "Muje ko....?" Zayn ya ce da ita.. Yayi gaba tana biye da shi a baya. Door bell ya danna. Sai da yayi ta dannawa wajen sau shida kafin Ahlam ta bude kofar. Ya kare mata kallo. Kayan baccin dazu da ya barta ne. Bata canza ba . Ba sannu bare ban gajiya. Ta janyo hannun Waheedah dake bayan Zayn. Hakan har yayi sanadiyyar gugar jikin Waheedah ana Zayn. Wani baqon yanayi ya ziyarci dukkanin su. "Ina wuni sis...?" "Lapia kalau my dear sweet sis... Ya kike?" "Lapia Lau ..." "Masha Allah.... Zo ki zauna Waheedah.." "Tam..." Tabi bayanta . Jikinta a darare. Gidan ya sha kayan alatu. Ya gaji da haduwa. Kayan gidan baki daya sun tsaru. Na gwanantawa da bajinta. Dangin masu kudi da farcinan susa... Zayn ya zauna akan kujera. Hadi da janyo remote ya shiga chanza channel . From Telemundo to Alzajeera news. Ya kwantar da kansa saboda sarawar da yaji yana yi màsa lokaci daya. "Sis akwai abunda zaa tayaki?" Waheedah ta fada cike da biyayya. "Ah ,.... Ya Zayn. Waheedah ce wadda zatayi girkin?" Ahlam ta tambaya. Hannunta daya akan wayarta "Uhmmm" ya amsata da haka kawai. "Kin iya girkuna ne?" Ta tanbayi Waheedah. Fuskarta kumshe da mamaki . "Eh sis..." "Okay.... To shinkafa zaki dafa da miya. Sai gashin kaza. Akwai kuma frozen snacks a freezer sai ki soya.... Da sponge cake ma sai ki yayyan ka.." "Tam... " Waheedah ta amsa. Kafin ta sake cewa, "Akwai zani da zan daura?" "Ina zuwa.." Sama ta haye bada jimawa ba ta dakko wata doguwar riga baka da dankwalinta. "Gashi ... Ga daki can sai ki canza ko?" "Tohm .." Dakin ta shiga. Tana ta binsa da kallo. Komai na dakin Turkish royals ne. Ta cire kayan makarantar ta zura rigar. Tamkar dama tata ce. Waheedah ta tsaya tana kallon kanta a mudubi. Can ta yane kanta da mayafin abayar ta fita parlorn. Zayn na zaune a kujera daban. Hakama Ahlam tana gefe tana danna waya sai murmushi take. "Sis .... Na gama." Ahlam bata daga ta dubeta ba. Saboda tsananin yadda chatting din da take baki daya ya dauke mata hankali. Ahankali Zayn ya daga wutsiyar idanun sa ya kalleta. Da sauri ya janye kallon sa. Saboda yarda zuciyar sa ke faman zillo. Daya kasa gane manufar hakan. "Sis...." "Na... Naam." "Na gama...." "Okay muje na nuna miki komai..." Tana gaba sanye da kayan bacci. Yayinda Waheedah ke biye da ita a baya. Tamkar itace matar gidan.ita kuma Ahlam din a matsayin yar aiki. Ahlam na karasa nuna mata abubuwan. Waheedah nan da nan ta hau yin komai ba sanya. "Bari na dan kwanta.... Kafin ki karasa " "Toh" Har zata fita Waheedah ta dan kirata da sauri. "Sis...." "Naam..." "Ca nayi a ina zanyi gashin kajin? Da ke awajen Maa naga tanayi a irin wancen abun gashin naki..." "Okay kiyi dashi .." "Tam..." Karfin ac din dake busawa kitchen din iska Ahlam ta karawa Waheedah. Yayinda ta kuma ta fi ce ta haye sama dan yin bacci. Kamar yadda ta fada. Waheedah ta shiga aiki ka'in da na'in. Ya yin da Zayn ke zaune a parlorn shi kadai. Ya janyo wayar sa yana duba wasu constructions site blog da yake bi a LinkedIn. ******* Ta dau tsawon lokaci tana aiki. Kafin ta karasa komai. Ta hade dukkanin abubuwan da ta bata ta wanke su tas Zayn da shigowar sa kenan gidan bayan yaje sallah ya dawo. Kofofin hancin sa suka shiga busa masa kamshin girkunan dake fita daga kitchen. Ya lumshe idanu ya bude ahankali. Sakamakon dadin kamshin da ke bibiyar hancin sa. Ruwa ta tara hannunta a wajen sink din kitchen. Ta wanke fuskar ta. Har idanun ta sun sake fitowa. Ba karya tasha aiki. Ta fita parlorn tana kalle kalle . Idanunta suka sauka akan na Zayn dake tokare a bango "Na.... Na gama...." "Okay... Bata tashi ba ne?" "Bansani ba wallahi ..... " Ta bashi amsa cikin karshen gaskiyar ta. "Okay bari na kirata...." Wayar sace ta fara kara. Ya dauka ya kara a kunnen sa. "Eh .. yanzu take cewa ta gama .. Tana sama.. ok bata dauka? Wai tana bacci ne... Alright. Sai kun kara so " Yana gama amsa kiran ya mayar da wayar aljihun sa. Ya haye saman yana mai kiran sunan ta da karfi. "Ahlam... Ahlam...." Tamkar mushe ya hangota ta bararraje akan gado tana bacci. Ya saka hannun sa daya yana tashin ta ahankali "Ahlam... Ahlam...." "Um...." "Tashi mana... Har anyi sallah. Ga su Maa nan fa ..." "Ka kyake ni ..." Ta amsa shi cikin bacci "Tashi mana..." "Oh please...." "Get up please .. Yarinya tun dazu take aiki sai yanzu ta gama. Ko kunya bakyaji kinzo kinata bacci..." "Kai... Mts..." "Tashi ...." Ya shiga janye kanta daga kan pillow yana tashin ta da karfi. Ta shiga bude idanunta ahankali har ta ware su akan sa. Dai dai lokacin da motar su Maa tayi horn.. Baba Mai gadi na tura gate din...Ya bude musu. Suka shiga da motar ciki. "Kingani ko .. ? abunda nake gaya miki. To gasunan ma sun karaso..." Mikewa tayi da sauri ta fada bandaki. Yayinda ya grigiza kai kawai ya koma kasa. Ba Waheedah, Amman yaji motsin ruwa a bandakin kasa. Wucewa yayi kan kujera ya zauna yana mai sakin gwauron numfashi mai tattare da damuwa marar misaltuwa.... _INA MASOYA KUMA MA'ABOTA KAMSHI MA SU KAUNAR KAMSASAWA A KODA YAUSHE? DOMIN KAMSHI RAHAMA NE.._ _TO KU MATSO, DOMIN WANNAN KARON MA ZAFAFA BIYAR SUN ZO MU KU DA TALLAN MASARAUTAR KAMSHI NA KAMFANIN TURAREN *YERWA INCENSE AND MORE*_ _A *YERWA INCENSE AND MORE* ZA KU SAMU TURARUKAN WUTA NA *GIDAH, NA KAYA, NA TSUGUNNO* BA A NAN KADAI SUKA TSAYA BA. AKWAI *KHUMRAHS* MASU KAMSHIN LARABAWA DANA FRUITS KAI DAMA KAMSHIN TURAWA. AKWAI KHUMRAHS TA MATAN AURE DA TA YAMMATA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN WANKA DANA SHAFAWA BAYAN AN KAMMALA WANKA.* BA ANAN TURARUKAN NA SU SUKA TSAYA BA. AKWAI *KULACCAM* MAI MATUKAR KAMSHI DA SANYAYA ZUCIYA, SANNAN SU NA DA *MADARORIN TURARUKA NA JIKI DA NA KAYA*_ _AKWAI TURAREN *AL'AJABU NA TSUGUNNO DA KHUMRAH* DIN SA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN GASHI NA CREAM DA KUMA SPRAY DIN SA NA FESAWA*_ _BA ANAN SUKA TSAYA BA. SU NA DA *TURAREN MOPPING, DA NA BANDAKI AKWAI NA RUWAN WANKI DA NA FESAWA A DRAWER KO AKWATI*_ _AKWAI KAYAN GYARARRAKI NA FATA. KUJERAR TSUGUNNO, KASAKE NA WUTA, COAL IGNITER TA KUNNA GARWASHI, ELECTRIC BURNERS DA ENGLISH COAL_ _AKWAI LAFFAYAS DA SAURAN TURARUKA NA KAMSHI KALA KALA_ _SU NA BADA KAYAYYAKIN SU AKAN FARASHIN SARI KO SAYA AKAN DAYA DAYA. SANNAN SUNA TURA KAYAYYAKIN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE. KAYAN SU YAN CHADI NE DA SUDAN DA KUMA YERWA WATO MAIDUGURI._ _KYAU, INGANCI DA RAHUSA SAI KAYAYYAKIN KAMFAMIN YERWA INCENSE AND MORE. SAI KUN GWADA ZAKU BAMU LABARI_ _NAMBAR TARHON SU DA ZAA KIRA KO MUSU MAGANA TA WHATSAPP ITACE: 08095215215_ _INSTAGRAM HANDLE DIN SU: @yerwaincense_and_more_ _YERWA INCENSE AND MORE: A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS AND MORE_ ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰[11/23, 9:02 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:46_ _WANNAN LITTAFI DA MA SAURAN NA *ZAFAFA* NA *KUDI* NE. DAN ALLAH KI/KA BIYA KUDI KI/KA MALLAKI NA KI. DON GUDUN SHIGA HAKKOKIN MASU RUBUTAWAR DA MA WADANDA SUKA CIRE KUDI SUKA SAYA..._ _   *Knocking* kofar suka fara yi. Kafin kararrawa (door bell) ta fara kara. Ya tashi ya nufi wajen kofar. Yana mai waiwayon kafar bene ko Ahlam zata sakko. Shiru shiru ba alamun ta. Kawai yasa hannu ya bude kofar. Suka shigo ciki. Haj Hameedah da Haj Aisha sai Ummimi kakar su. Da Umma Hadiza data shiga a karshe. "Ahh mazan fama....." Ummimi kakar su ta fada tana dashare hakoranta. Ya saka hannu ya sosa keyar sa yana murmushi. "Sannun ku da zuwa...." Ya fada cikin girmamawa. Wuce shi sukayi. Suka zazzauna akan kujeru. Ya yinda Umma Hadiza ta nemi waje daga kasa ta zauna. "Ah haba Hadiza. Dan Allah tashi ki zauna akan kujera." "Tashi mana ..." "Tashi 'yar nan ki zauna....." Haj Hameedah...Haj Aisha da Ummimi suka shiga bai wa Umma Hadiza umarni kan ta tashi daga zaunen da take ta koma kan kujera. Umma Hadizan ta zauna daga gefen wata kujera kanta a kàsa. Ya yin da Zayn ya tsugunna ya shiga gaishe su daya bayan daya cikin girmamawa da mutuntawa. "Ina Ahlam dinne....?" "Ta... Tana sama yanzu zata sakko." Waheedah ta futo daga cikin dakin da tayi sallah. Ta tsugunna ta gayshe su. Umma Hadiza sai murmushi take "Sannu da kokari Waheedah... Allah ya saka da alkhairi." "Amin Maa.." Sun dan yi mintuna da zama. Shiru ba Ahlam. Sai can daga baya ta sakko daga ita sai dogon hijabi zuwa gwiwa. Kayan baccin ta na dazu ta mayar . Mamakin hakan ya mamaye Zayn. Har ya kasa boye halin da yake ciki a fuskar sa. Zama tayi akan kujera tanata murmushi "Ina wunin ku??. Ummimi na, Maa da Aunty Ai..." Suka amsa. Ya yinda ta juya ta kalli Umma Hadiza. "Ina wuni?" "Lapia kalau amarya." Can dai sunata zaune jugum. Waheedah ta miqe ta shiga kitchen din. Ta shiga dakko trays da plates da cokula da serving spoons. Ta koma ta dakko warmers na abincin ta ajiye musu akan dinning dake gefen parlorn. Ta sake bude freezer ta debo musu ruwa da lemo ta ajiye. "Ahh .. Har na manta ma... Sannu sis." Waheedah ta fada. Haj Hameedah na hankalce da su. Ta dubi Zayn da ke gefe, Kan sa akan tv. Ya yin da Ahlam ke danne danne a wayarta. "Maa ga abincin can kar ya huce." "Toh Waheedah sannu da aiki kinji?" "Yauwa..." Miqewa sukayi suka nufi dinning din. Ita dai Umma Hadiza bata tashi ba. "Zo mana Hadiza.." "Hajia nan din ma yayi .." ta amsa ta cikin ladabi. Kan dinning table suka nufa. Suka ja kujeru suka zazzauna. Ahlam tayi serving dukkanin su abincin. "Waheedah zo ki zuba... Ki zubawa Umman ku ma" "Tohm." Karasawa tayi dinning din. Ta janyo plate babba ta zuba musu abincin ita da Umman ta. "Ki kara muku mana..." "Ya ishe mu haka...." Ta koma can inda Umman tasu ke a zaune ta ajiye plate din abincin a gaban Umman . "Sakko muci Umma..." "Tohm Waheedah..." Kasan carpet suka zauna. Abincin na tsakiyar su. Su kayi basmala suka fara ci. Zayn na kan kujera ya kurawa tv kallo. "Ah ina naka abincin? Zuba ma sa yaci Ahlam." "Na koshi Ummimi." "Dan Allah ka karba ka ci ka ji?" Zai sake cewa wani abun . Haj Hameedah ta masa kallon kar ya yi haka. Ya dan kakaro yake yace, "Toh.." "Yauwa... Sannu Ahlam da aiki. Abinci yayi dadi." Ummimi ta fada tana mai sake yanko loma ta saka a bakinta. Ahlam din ta danyi yake. kafin tace, "Ai bama ni nayi ba Ummimi." "Ai ho to... Na wajen sayarda abinci ne?" "Ah'ah Waheedah ce ta yi komai..." Ta karasa fada hadi da sa ka hannu ta nuna Waheedah da yatsanta. "Ah masha Allahu... Lalle tayi kokari." "Sosai ma. " Cewar Hajia Aisha. Ita dai Haj Hameedah murmushi kawai ta ke. Ahlam ta zuba abincin a plate ta kai gaban Zayn. Yana daga zaune ta tsaya akan sa kerere. Da plate din abincin tamkar zata dora akan sa "Gashi...." Hannunta daya na kan wayarta . Dayan kuma tana miqa masa abincin saura kadan ya bare. Ya sa ka hannu ya karbi abincin ya ajiye a gefe. Kallon abincin ya tsaya yi. Gashi dai komai tsaf tsaf. Kamshin abincin na ta dukan kofofin hancin sa. Amma tsantsamin sa da kuma aqidar sa ta qin cin abincin da ba na Maa ba yasa ya kauda fuska kawai yana jan kasan leben sa. Ahlam ta koma ta zauna akan kujera tanata scrolling pages a Instagram. Sai bude videos take yi tana kalla. Waheedah ta tattare inda suka ci abincin ta kai kitchen. Su Maa na karasa ci ta gyara wajen ta kai kwanukan kitchen tana dauraye wa. "Wai baka ci abincin ba ka barshi yanata sandarewa?" 'Zan ci....." Ya fada ahankali yana mai kallon idanun Haj Hameedah mahaifiyar su. Cokalin ya dauka ya saka acikin abincin. Sai yamutsa fuska yake. Amman tunda ya fara taunawa sai yaji wani dadi da gardi na fita na abincin. Ya samu kan sa da sake ciko loma ya saka a bakin sa. Tabbas gaskia ne ba mafarki yake ba. Bai taba cin abincin mutane me dadi irin wannan ba idan har ka tsame na mahaifiyar su Haj Hameedah. Ya shiga zura loma bayan loma yanata ci. Yana korawa da lemo. Sai daya cinye tas tukun sannan ya ajiye plate din yana goge bakin sa da tissue. "Alhamdulillah..." Ya fada yana sake shan ruwa. Waheedah ta sake fitowa daga kitchen tanata dauke kwanukan da bata dauka ba dazu. Ta hada da wanda ke agaban Zayn . Kitchen ta kai su ta wanke su tas. Tatattare kitchen din . Ko'ina tsaf. Sai da ta tabbatar ta gyara komai sannan ta koma dakin nan ta shiga bandaki ta watsa ruwa. Ta mayar da kayan makarantar ta. Rigar Kuma ta ninke ta dauka ta fita daga kitchen dakin ta koma parlorn. Daga gefe ta tsugunna. "Mu tafi ko...?" Ummimi ta fada tana kallon Haj Hameedah. "Tohm Ummimi yadda kika ce." Mikewa suka yi baki daya. Ciki harda Waheedah dake gyara zaman rigar hannun ta. "Sis ga kayan. Nagode." "Wane kaya?" "Rigar da kika bani na saka nayi aiki da ita.." "Oh . Ni ba aro na baki ba Waheedah... Kyauta na ba ki.. kinji ko?" "Eh. Nagode Allah ya saka da alkhairi ya kara miki arziki mai tarin albarka Amin. " "Amin..." Zayn yana sauraron maganganun da su ke. Yanata mamakin adduoin da Waheedah ke yi. Ya danyi murmushi kawai kansa akan tv. Waheedah ta matsa wajen Haj Hameedah tana gaya mata alkhairi da Ahlam ta mata na bar mata kayan da tayi. "Tohm Ahlam godia muke... Waheedah tace na miki godia." "Kai ba komai Maa. Ai an zama daya." "Angode kwarai. Allah ya saka da alkhairi." Cewar Umma Hadiza dake yaba kyautar. "Amin." Fita sukayi dukkanin su wajen. Direban ya tashi motar. Suka shiga baki dayan su. Ya yin da Ahlam da Zayn ke ta waje a tsaye suna musu sallama . Har suka fice daga gidan tukun sannan Ahlam ta juya ta shiga ciki. Zayn ya bita a baya shi ma. Ko da ya shiga bata parlorn. Ba kuma ta kasan baki daya. Saman ya haye da sassarfa. Ya bude dakin ta ya leka. Tana kwance akan gado kamar ruwa. Tayi dai dai da ita. Hijabin na gefe. Ita kuma ta sake barrarrajewa akan gadon bayan ta tukwikwiye jikin ta da bargo. Rufo mata kofar dakin yayi. Ya koma kasa ya zauna akan kujera. Tv nata yi. Idanun sa na kan tv. Amman zuciyar sa ta tafi duniyar tunani. ..... _INA MASOYA KUMA MA'ABOTA KAMSHI MA SU KAUNAR KAMSASAWA A KODA YAUSHE? DOMIN KAMSHI RAHAMA NE.._ _TO KU MATSO, DOMIN WANNAN KARON MA ZAFAFA BIYAR SUN ZO MU KU DA TALLAN MASARAUTAR KAMSHI NA KAMFANIN TURAREN *YERWA INCENSE AND MORE*_ _A *YERWA INCENSE AND MORE* ZA KU SAMU TURARUKAN WUTA NA *GIDAH, NA KAYA, NA TSUGUNNO* BA A NAN KADAI SUKA TSAYA BA. AKWAI *KHUMRAHS* MASU KAMSHIN LARABAWA DANA FRUITS KAI DAMA KAMSHIN TURAWA. AKWAI KHUMRAHS TA MATAN AURE DA TA YAMMATA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN WANKA DANA SHAFAWA BAYAN AN KAMMALA WANKA.* BA ANAN TURARUKAN NA SU SUKA TSAYA BA. AKWAI *KULACCAM* MAI MATUKAR KAMSHI DA SANYAYA ZUCIYA, SANNAN SU NA DA *MADARORIN TURARUKA NA JIKI DA NA KAYA*_ _AKWAI TURAREN *AL'AJABU NA TSUGUNNO DA KHUMRAH* DIN SA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN GASHI NA CREAM DA KUMA SPRAY DIN SA NA FESAWA*_ _BA ANAN SUKA TSAYA BA. SU NA DA *TURAREN MOPPING, DA NA BANDAKI AKWAI NA RUWAN WANKI DA NA FESAWA A DRAWER KO AKWATI*_ _AKWAI KAYAN GYARARRAKI NA FATA. KUJERAR TSUGUNNO, KASAKE NA WUTA, COAL IGNITER TA KUNNA GARWASHI, ELECTRIC BURNERS DA ENGLISH COAL_ _AKWAI LAFFAYAS DA SAURAN TURARUKA NA KAMSHI KALA KALA_ _SU NA BADA KAYAYYAKIN SU AKAN FARASHIN SARI KO SAYA AKAN DAYA DAYA. SANNAN SUNA TURA KAYAYYAKIN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE. KAYAN SU YAN CHADI NE DA SUDAN DA KUMA YERWA WATO MAIDUGURI._ _KYAU, INGANCI DA RAHUSA SAI KAYAYYAKIN KAMFAMIN YERWA INCENSE AND MORE. SAI KUN GWADA ZAKU BAMU LABARI_ _NAMBAR TARHON SU DA ZAA KIRA KO MUSU MAGANA TA WHATSAPP ITACE: 08095215215_ _INSTAGRAM HANDLE DIN SU: @yerwaincense_and_more_ _YERWA INCENSE AND MORE: A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS AND MORE_ ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 [11/23, 9:02 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:47_ _WANNAN LITTAFI DA MA SAURAN NA *ZAFAFA* NA *KUDI* NE. DAN ALLAH KI/KA BIYA KUDI KI/KA MALLAKI NA KI. DON GUDUN SHIGA HAKKOKIN MASU RUBUTAWAR DA MA WADANDA SUKA CIRE KUDI SUKA SAYA..._ ___ *GIDAN MALAM NALADO* Karar gudar shigowar mutane ce ta sa inna Sa'adatu hanzarin toshe kunnuwanta. Duk a tunanin ta amarya aka kawo a layin bayan su Cikin bacci karar ta isheta. Ta kuma tabbatarwa kanta tabbas yar iskar rediyon Marka ce ke yi. Don haka cikin fushi ta mike ta fita daga cikin dakin nata. Ja tayi ta tsaya a lokacin da dandazon wasu mata suka tunkari dakinta suna sallama. Ta bisu da idanu tana mamaki. Auren wa akeyi haka? "Shiga da kafar dama...." Matan su kace da matar da ke lullube cikin mayafi wai ita amarya Daurewar kai tasa inna Sa'adatu ta basu hanya suka shiga dakin nata. Suka gaysa ita dai tanata binsu da kallon mamaki "Allah ya baku ikon zama tare da juna, Allah ya kauda fitina a tsakani..." Cewar wata babbar mata dake tsugunen a bakin kofa. "Eh wallahi delu batada hayaniya. Da yardar Allah zaku wanye kalau. Amatsayin ki na babba kima matar farko dan Allah kece agabanta. Ki dubi girman Allah idan tayi ba daidai ki tsawata mata..." "Bangane ba..." Inna Sa'adatu ta tanbaye su cikin karshen gaskiyar ta. "Wannan din abokiyar zaman ki ce." "Abokiyar zama....?" Ta sake maimaitawa tana tauna maganar. "Allah de ya hade kan ku ya kauda fitinah a tsakani ." "Ah wai wace irin magana ce wannan? Idan batan kai kukayo ku tambaya a nuna muku inda zaku je. " "Banan ne gidan malam na lado ba?" "Nan ne...Ya akai?" "To shine dai aka kawo masa amaryar sa. " Inna Sa'adatu ta ja tsaki ta fice daga dakin tana mai dokawa sunan Marka kira. "Marka .. marka... Kina Ina ne wai?" "Ga ni nan..." Marka ta amsa ta. Tana tsakiyar sauran yan kawo amaryar sunata hira. "Bangane ba .. waye yayi aure?" "Mai sunan malam mana..," "Kan babban bala'in can .. Au me?" "Aure ." "Aure fa kika ce? Malam dinne zai yo aure? Meya ke da shi meya tara da hat zai karo aure.?" Marka ta ja tsaki tana girgiza kai... "Zancen dai kenan... Yayi aure." "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun...Muga wacce shegiyar ce ." Ta kwasa a guje tayi cikin dakin ta. Tsakiyar mutanen taje. Ta yaye mayafin da ke jikin amaryar. Wa zata gani? Deluwa dai wadda ta kama hayar daki. Ta Kuma ke sayarda abincin sayarwa. Wadda sukayi fada akan buta, Ta zubar mata da kwabin danwake. 🤣 'bangane ba....," Inna Sa'adatu ta fada. Hannunwanta biyu dafe da kirjin ta . Ranta amatikar razane. Duk ta firgice. Wannan shine babu zato ba tsammani. "Kai ! Kai!i Kai... Wannan ba karamar kasurgumar munafuka ba ce ke.... Kinada hassada da tsantsar mugunta.. Na meye zaki auren miji? Akan wane dalilin?... Iyye? Daman can daya bakin ku daya. Da Markan da shi malam din. Wallahi ni daman na san wannan rawar takashin da Marka keyi akan ki na san da kwai wani abun a kàsa. Wohoho. To ta yanke ta gille dai. Ba dai kin shigo gidan ba? Mu zuba mu gani. Wuya tallan turmi." "Allah ya baki hakuri Yaya..." "Yaya? Na hada ki da yayar na kwarfe. Kiji Wani sabon salon munafurci. Wai Yaya.? Allah ya Yayaba miki masifa da balai." Yan dakin suka mata caaaaa. Takaici yasa inna Sa'adatu jan hijabin ta dake jikin kofa ta fice daga gidan. Ya yinda aka raka Deluwa dakin ta . Sannu ahankali yan uwanta da abokan arzuka suka fara watsewa . Har dai gidah yazama sai yan gidan kawai idan ka tsame inna Sa'adatu da bata nan. Tana fita ta wuce majalisar su malam na lado. Mutane nata yi màsa Allah ya sanya alheri. Inna Sa'adatu ta kutsa ta cikin mazan ta ta shiga ta janyo malam na lado daga cikin su . Yanata janye hannun ta dada kama masa aljihu tana jansa. "Menene hakan wai?" "Gaskia malam kai bakin munufiki ne." 'haba Sa'adatu. Wanmnan wace itiyar rayuwa ce haka. Zaki wulakanta ni acikin abokai na. Dubi yadda sukayi cirko cirko suna binmu da kallo. Suna kuma sauraron abunda muke fada." "Kunyar duniya kenan ma. Kafin kaje ka hadu data azabar lahira saboda baqin halin ka da muguntarka. " 'cikani wai menene haka wai?" "Allah ya kwashe maka albarka malam." "Sa'adatu wai meye haka eh...?" Ya fada da karfi Abokan sukayi kansu. Ta daga musu hannu tana nuna shi. "Munafiki ne. Annamimi ne, Kuma bakin mugu.." "Assha. Assha. Dan Allah ki dena fadar haka. " Cewar malam Isubu mijin naja. "Idan ba tsabagen tsagwaren rashin mutunci da tsantsar butulci ba. Me na rage shi da zeyi aure? Kuma ze karo din be fadamun ba. Ina cikin bacci ma jiyo hayaniyar yan kawo amaryar.. Wannan ya dace.?" "Kiyi hakuri....." Suka shiga bata baki suna bata hakuri. Tayi kwafa kawai ta juya ta koma gidah. Tana shjga zaure ta hadu da Deluwa. Ta gogeta zata wuce . Deluwar ta hana ta hanyar riko gyalenta. "Cika ni...." "Dan tsaya mana... Yayata." "Algunguma .." "Kash Ina ki tsaya kin ki. Bakyacin ribar zance..... Ina kwanaki da mukayi cacar baki da ke akan butar ki da Marka ta kawo?." "Matsalar ki ce ni sau ni dalla ..." "Ki saurara .. Idan baki mance ba . Kin kirani da shashasha matsoraciya.. Na ce miki ki jira ramuwa ta... Dan ramuwar gayya tafi ta gayya zafi... Wannan itace ramuwar da na ce ki tsumayi zuwan ta . Na aure miki mjii har gidah.. sirikar ki da mijin duk sun juya miki baya.... Gidah yazama namu gaba daya.... Daga haya na haye igiyar auren me gidan..🤣. Me yafi wannan ramuwar dadi? Uhm.... Yayasko... Yayata mai buta." Inna Sa'adatu maganganun Deluwa sun tsaya mata a rai. Sun taba mata zuciya. Sun raunata damuwarta. Hawaye ya taho ta danne hade da cijewa tace, "Miji ne dai ko? Gaki nan ga shi... " "Miji, uwar miji da gidan baki daya...Ga kuma karin ki amatsayin abokiyar zama na.. Riba uku" Inna Sa'adatu ta tattare ta fisge mayafin ta da Deluwa ta riqe tayi gaba tashige dakinta tanata mita kasan makoshi. Baki daya tun daga ranar ta nemi farin cikin zuciyar ta ta rasa. Zuciyar ta ta rubanya da baqi mai ciwo da tsantsar na dama... To haka rayuwar take.., sai dai fatan Allah ya yayi mana me kyau Amin... *BAYAN SHUDEWAR WASU LOKUTA* *Dare* ya zama safiya. Safiya ta zama rana, Ya yinda rana kan zamo yammaci. Kwanakin mu nata shudewa. Lalle Allah buwayi ne gagara misali. Kuma mai kowa da komai . Cikin ikon sa da qudurar sa hadi da buwayar sa. Waheedah Nalado ta kammala zana jarabawar makarantar kare sakandire. Wato ssce. Wanda ake kira da senior secondary school examinations na waec da neco. Da rarrafe yaro kan girma. To hakan yake a bangaren na waheedah. Ta zama cikakkiyar budurwa mai jini a jika. Kyawunta ya kara yalwatuwa. Hakama cikar gashin kan ta. Hasken fatar ta. Dara daran idanun ta. Dan karamun bakin ta. Bugu da kari ta sake tsawo tubarkaAllah. Duk wanda ya daga kai ya kalli Waheedah a karo na farko. To babu shakka sai ya sake daga idanu ya kara kallon ta a karo na biyu. Sam ba gajiyawa. Tanada shiga rai ga duk wanda ke tare da ita ko ya santa. Mutane na yabawa da dimbin hankalin ta da nutsuwar ta da kaifin girmamawa da tarbiyyar ta. Ga fara'a da ta wuce duk inda mutum kan tsammata. Waheedah na da ilimi na boko dana islama. Domin har sun sauke Qurani a tahfiz din su. Hakama ranar asabar da lahadi tana zuwa wata islamiyyar ta matan aure. Ranar litinin zuwa jumu'ah tana zama da kwana ne awajen gwaggo haule. Yayin da ranakun asabar da lahadi tana kwana ne agidan su na malam na lado.... _INA MASOYA KUMA MA'ABOTA KAMSHI MA SU KAUNAR KAMSASAWA A KODA YAUSHE? DOMIN KAMSHI RAHAMA NE.._ _TO KU MATSO, DOMIN WANNAN KARON MA ZAFAFA BIYAR SUN ZO MU KU DA TALLAN MASARAUTAR KAMSHI NA KAMFANIN TURAREN *YERWA INCENSE AND MORE*_ _A *YERWA INCENSE AND MORE* ZA KU SAMU TURARUKAN WUTA NA *GIDAH, NA KAYA, NA TSUGUNNO* BA A NAN KADAI SUKA TSAYA BA. AKWAI *KHUMRAHS* MASU KAMSHIN LARABAWA DANA FRUITS KAI DAMA KAMSHIN TURAWA. AKWAI KHUMRAHS TA MATAN AURE DA TA YAMMATA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN WANKA DANA SHAFAWA BAYAN AN KAMMALA WANKA.* BA ANAN TURARUKAN NA SU SUKA TSAYA BA. AKWAI *KULACCAM* MAI MATUKAR KAMSHI DA SANYAYA ZUCIYA, SANNAN SU NA DA *MADARORIN TURARUKA NA JIKI DA NA KAYA*_ _AKWAI TURAREN *AL'AJABU NA TSUGUNNO DA KHUMRAH* DIN SA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN GASHI NA CREAM DA KUMA SPRAY DIN SA NA FESAWA*_ _BA ANAN SUKA TSAYA BA. SU NA DA *TURAREN MOPPING, DA NA BANDAKI AKWAI NA RUWAN WANKI DA NA FESAWA A DRAWER KO AKWATI*_ _AKWAI KAYAN GYARARRAKI NA FATA. KUJERAR TSUGUNNO, KASAKE NA WUTA, COAL IGNITER TA KUNNA GARWASHI, ELECTRIC BURNERS DA ENGLISH COAL_ _AKWAI LAFFAYAS DA SAURAN TURARUKA NA KAMSHI KALA KALA_ _SU NA BADA KAYAYYAKIN SU AKAN FARASHIN SARI KO SAYA AKAN DAYA DAYA. SANNAN SUNA TURA KAYAYYAKIN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE. KAYAN SU YAN CHADI NE DA SUDAN DA KUMA YERWA WATO MAIDUGURI._ _KYAU, INGANCI DA RAHUSA SAI KAYAYYAKIN KAMFAMIN YERWA INCENSE AND MORE. SAI KUN GWADA ZAKU BAMU LABARI_ _NAMBAR TARHON SU DA ZAA KIRA KO MUSU MAGANA TA WHATSAPP ITACE: 08095215215_ _INSTAGRAM HANDLE DIN SU: @yerwaincense_and_more_ _YERWA INCENSE AND MORE: A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS AND MORE_ ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 [11/23, 9:02 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:48_ _WANNAN LITTAFI DA MA SAURAN NA *ZAFAFA* NA *KUDI* NE. DAN ALLAH KI/KA BIYA KUDI KI/KA MALLAKI NA KI. DON GUDUN SHIGA HAKKOKIN MASU RUBUTAWAR DA MA WADANDA SUKA CIRE KUDI SUKA SAYA..._ __ *GIDAN MALAM NALADO* *Waheedah* na tsakar gidan su tanata share share. Kawayen ta suka shigo bakunan su dauke da sallama. Tsantsar farin ciki ya bayyana a fuskokin su. Tana ganin su ta tsaya da sharar. Ya yinda tsintsiyar ke hannun ta na dama. Kallon su take tana son magana ta kasa . Basira da fanna suka sheke da dariya. Cikin tsantsar farin ciki marar misaltuwa suka rungumeta a tare. Ta cillar da tsintsiyar hannunta ta kankame su. Cikin muryar zakuwa ta dube su, "Ya ake ciki...? " "Kin samu admission Waheedah .. kin samu." Fannah ta fada tana mai sake kankame Waheedah cikin farin ciki. "Waheedah sunan ki ya fito.kin tsallake...."Basira ta fada tana dariya itama. Waheedah ta dubi gabas tayi sujjada. Hawaye daya na bin daya na farin ciki "Allah ka karawa annabi daraja, Aamin. Alhamdulillah! Alhamdulillah! Alhamdulillahi da'iman wa Abadan. Allah mungode maka da wannan babbar kyauta.... Ni Waheedah na samu nursing...? Rabbi ka dafa mana ka iya mana..... " "Aamin . Amin" suka hada baki wajen amsa adduoin ta... Inna Sa'adatu dake leken su ta window ta tabe baki ta koma ta kwanta akan katifa tana jera tsaki. Mikewa tayi ta sake rungemu su kafin ta saka kasan rigar ta tana goge hawayen dake zuba. Cikin farin ciki ta sake cewa da su, "Nawa kawai ku ka fada .... Ku fa? Sai kace ni kadai ce ke neman admission din? " Ta jefe su da hararar wasa. Fanna ta tuntsire da dariya sannan tace, "Muma duk mun samu..." Sake rungume juna sukayi sunata murna. Cikin haka Marka da Deluwa suka shigo. "Ife ifen menene haka har waje ana jiyo shewar ku?" "Mun ci jarabawar shiga makarantar school of nursing ..." "Ah masha Allah.... Allah yasa ku fara a saa " Deluwa ta amsa su tanata murmushi. Domin babu lefi suna mutunci da Waheedah. Ita kan tayata aikin komai idan tazo kwana. Da sauran hidindimu da ke deluwan ta samu karuwa juye ne batayi ba. Cikin har ya dan tasa. Kuma kullun tana basu abinci har da Najib. Marka ta ja tsaki tana yamutsa fuska. "Sai kuyi tayi ai... Boko ko jaraba. Bokon ce agaban ku ba aure ba. Gandama- gandama da ku. Meya kwan ku rufawa junan ku asiri ku tsaida mazaje kuyi aure? Kun gwammace ku yita yawo a titi da sunan karatu. Allah shi kyauta." Ta shige cikin dakin ta tanata doka mita. "Aunty akwai abunda zan tayaki da shi ?" Waheedah ta tambayi Deluwa. "A'ah Waheedah... Babu komai" "Tohm.." Daki tayi saurin shigewa. Najib yana kwance akan katifar sa. Ya yin da hannun sa daya ke kan kafarsa yana matsawa. "Sannu Najib..." "Yauwa Yaya.." "Kana sauraron mu ko?....." Ta karasa tanbayar sa tana murmushi.. "Yanzu na tashi ..." "Sannu.... Ya jikin naka?" "Da sauki.." "Allah ya kara sauki . Amin" "Amin..," "Na samu admission fa .." Mikewa yayi daga kwancen da ya ke. Fuskar sa lullube da farin ciki. "Har na hango ki cikin farin uniform dinnan..." "Kai de bari Najib... Alhamdulillah." "Na tayaki murna Yaya... Allah ya cigaba da kara miki nasara. Ya bada sa'ar karatu." "Amin Aamin .." "Umma ta sa ni?" "A'ah yanzu na ke son zuwa na gaya mata... Bansamu naje na dubo ba... Su Basira ne ke sanar mun" "Masha Allah ... Alhamdulillah." Kayan ta ta ciro da ke cikin wata leda viva. Ta fice wajen tana, "Kuyi hakuri kawayen amana.... Bari na sauya kaya " Dakin su Zainab ta shiga ta sauya kayan. Ta shafe jikinta da mai. Ta goga ruwan alumun a hammatar ta. Sannan ta shafe jikinta da turaren ruwa. Duk sanda ta shafa ko ta dauki kwalbar sai ta tuno yayan su marigayi Kamal. Yanzun ma hakan ne ya kasance. Siraran hawaye suka zubo mata kan fuskar ta. Ahankali cikin rawar murya tace, "Allah ya jikan Yaya Kamal.. Rabbi ka gafarta masa. Ka shayar da shi ruwan alkausara. Rabbi kasa yana aljannatul firdwas madaukakiya da shi da sauran musulmai baki daya, Amin " Da sauri ta karasa adduoin ta sauya kayan nata zuwa wanda ta dakko. Bata wani tsaya kwalliya ba. Ta dai shafa farar hoda da man lebe. Ta yi daurin dankwalin channel o. Ta yafa wadataccen mayafin da Umman su ta bar mata. "Muje..." "Kawata kina lokaci. ." cewar Basira. "Kece me yin lokaci tawan..." Waheedah ta fada tana murmushi. "Gaskia Basira ta fada... Kina kamshi muna bin ki da humra. Kinga yadda kika tsatso kyau tawan? Sai ma a uniform. " Fannah ta fada tana dariya Ita dai Waheedah murmushi kawai take. Tayi wa Deluwa sallama suka fice bayan ta sake duba jikin Najib. "Ni fa gida zan wuce ...." Basira ta fada . "Kai kawata...." "Allah tafiya .kawata " "Eh kinsan ni kadai ce basu dawo ba ." "Eh kuwa." "Nima dai tafiyar zanyi. Zan tsaya shagon Na'Ateeku na sayo cefanen da Umma ta bani." "To shikenan... Idan na dawo zaku jini. Godia nake kawayen amana .. Allah ya albarkar ci zumuncin mu. Aamin" "Aamin Yaa rabbi ." "Aamin Aamin ." Mikewa tayi kanta tsaye zuwa hanyar new gra shurah inda gidan aikin Umman su yake. Ta dade bata je ba . Rabon ta da zuwa tun suna rubuta jarabawar kare sakandire. Bakinta dauke da adduoi ta karasa shiga layin. Manya manyan motoci suna fa ke a kofar gidajen unguwar. Kanta tsaye ta shiga cikin gidan na The Adams Family.... Taci saa kuwa kofar sashen baa kulle take ba. Wata mai aiki tafuto daga cikin gidan tana tattare kofar. "Sannu Ina wuni...?" "Lapia kalau.... " "Ya aiki?" "Alhamdulillah..... Ki shiga suna ciki." "Tohm..." Ta amsata cike da ladabi. Ta kutsa kai ciki bakinta dauke da sallama. "Wa'alaykm Salam.... Ahhh wata sabon ga ni..." Nadra tafada tana mikewa tsaye.. Bata da kyama ko ganin kaskancin na kasa da ita. "Ina wuni sis....?" "Alhamdulillah...dear sis." "Maa ga Waheedah... Umma ga Waheedah.." Daga kitchen suka fito a tare. Haj Hameedah da Umma Hadiza. Fuskokin su fadade da murmushi. Ta tsugunna har kasa ta gayshe da su. Suka amsa duka fuskokin su a sake. "Lapia lau...... Waheedah na." Maa ta fada tana murmushi. "Alhamdulillah....." Umma Hadiza ta amsa ta. "Je ga abinci can a dinning ki zuba kici." Haj Hameedah tace da ita. "A koshe naki Maa." "To kya tafi da shi... Kwana biyu kin manta da mu. Sai yau?" "Tuba na ke Maa..." Zama tayi tanata lankwasa hannayenta kafin ta sake cewa, "Na samu admission a school of nursing....... _INA MASOYA KUMA MA'ABOTA KAMSHI MA SU KAUNAR KAMSASAWA A KODA YAUSHE? DOMIN KAMSHI RAHAMA NE.._ _TO KU MATSO, DOMIN WANNAN KARON MA ZAFAFA BIYAR SUN ZO MU KU DA TALLAN MASARAUTAR KAMSHI NA KAMFANIN TURAREN *YERWA INCENSE AND MORE*_ _A *YERWA INCENSE AND MORE* ZA KU SAMU TURARUKAN WUTA NA *GIDAH, NA KAYA, NA TSUGUNNO* BA A NAN KADAI SUKA TSAYA BA. AKWAI *KHUMRAHS* MASU KAMSHIN LARABAWA DANA FRUITS KAI DAMA KAMSHIN TURAWA. AKWAI KHUMRAHS TA MATAN AURE DA TA YAMMATA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN WANKA DANA SHAFAWA BAYAN AN KAMMALA WANKA.* BA ANAN TURARUKAN NA SU SUKA TSAYA BA. AKWAI *KULACCAM* MAI MATUKAR KAMSHI DA SANYAYA ZUCIYA, SANNAN SU NA DA *MADARORIN TURARUKA NA JIKI DA NA KAYA*_ _AKWAI TURAREN *AL'AJABU NA TSUGUNNO DA KHUMRAH* DIN SA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN GASHI NA CREAM DA KUMA SPRAY DIN SA NA FESAWA*_ _BA ANAN SUKA TSAYA BA. SU NA DA *TURAREN MOPPING, DA NA BANDAKI AKWAI NA RUWAN WANKI DA NA FESAWA A DRAWER KO AKWATI*_ _AKWAI KAYAN GYARARRAKI NA FATA. KUJERAR TSUGUNNO, KASAKE NA WUTA, COAL IGNITER TA KUNNA GARWASHI, ELECTRIC BURNERS DA ENGLISH COAL_ _AKWAI LAFFAYAS DA SAURAN TURARUKA NA KAMSHI KALA KALA_ _SU NA BADA KAYAYYAKIN SU AKAN FARASHIN SARI KO SAYA AKAN DAYA DAYA. SANNAN SUNA TURA KAYAYYAKIN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE. KAYAN SU YAN CHADI NE DA SUDAN DA KUMA YERWA WATO MAIDUGURI._ _KYAU, INGANCI DA RAHUSA SAI KAYAYYAKIN KAMFAMIN YERWA INCENSE AND MORE. SAI KUN GWADA ZAKU BAMU LABARI_ _NAMBAR TARHON SU DA ZAA KIRA KO MUSU MAGANA TA WHATSAPP ITACE: 08095215215_ _INSTAGRAM HANDLE DIN SU: @yerwaincense_and_more_ _YERWA INCENSE AND MORE: A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS AND MORE_ ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰[11/23, 9:02 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:50_ ___    "Waheedateey......!!!" Ibrahim ya kira sunan Waheedah , Cikin karya harshe da jan sunan ya kara masa gard'i.. Juyawa tayi don gayshe shi. Saboda baki dayan unguwar su shi kadai ne ke kiranta da Waheedateey.. "Ina kwana Ya Ibrahim...?" Karasawa yayi ku sa da ita. Ta matsa gefe. Suna tafiya tare. Ahankali tamkar rad'a ya ce da ita, "Alhamdulillah.... Waheedateey.... Masha Allahu!! Naji a unguwa kun samu gurbin karatun nursing ko?" "Eh...." "Na tayaki murna sosai wallahi...Na kuma yi farin ciki. Allah ya cika miki sauran burukan ki Waheedateey. Ya bada sa'ar karatu. Aamin." "Aamin Ya Ibrahim...." Suka cigaba da tafiya cikin silar kurame da basa magana. Sanye cikin takalmi dan Madina. Ya zube hannuwan sa acikin aljihun wandon sa. A haka suka karasa gidan na su Fanna. Wanda sunci saa . Fitowar ta kenan itama cikin uniform. Ta yi kyau kwarai matuka itama . Suka dashare wa juna baki kafin su rungume junan su cikin tsantsar so da shakuwa. "Kawata.... Lamarin ba sauki...." Cewar fannah... Ta karasa fada tana tafawa da Waheedah... Waheedah tayi murmushin da hakoran ta suka bayyana... Ibrahim ya dashare nasa hakoran yana kallon Waheedah cikin tsantsar so da kulawa. "Kema tawaje na kin fito shar da ke na ke gaya miki...." Suka sake tafawa. Sai a sannan fannah ta dubi Ibrahim da ke gefen su ya zubawa Waheedah idanu ko kyaftawa ba ya yi.. "Ina kwana Ya Ibrahim...?" "Lapia Lau fannah .. Ina taya ku murna.. Allah yasa kun shiga a sa'a." "Amin Ya Ibrahim .." "Aamin Aamin.... Muje Allah ya sa dai Basira ta shirya " "Amin dai..." Mikewa suka sake yi ba ni sa da gidan su Fannah. Suka karasa gidan na su Basira. "Bari na kira ta.." cewar fannah.... Ta shige cikin gidan da sauri. Ibrahim ya sauke nannauyar ajiyar zuciya. Guguwar so na da 'da kada shi. Yau ga shi ga Waheedateey din sa a tsaye su kadai. Ya lankwasar da kai. Cikin salon soyayya yace da ita. "My life ....." Wayaga an tsikari kakkausa. Sam bata ma san wai da ita yake ba. Sai da ya sake cewa, "Waheedateey.... My life." "Ya Ibrahim .." "Ki tema ka ki agaza ki dena fakewa da Yayan nan.... Kinji?." "Uhum..." "Haba mana.... Wai Yaya .. ki dena kallo na a matsayin Yayan ki .. Kaunar ki na ke... Kauna ta gaba da yan uwantaka.. Kauna ta soyayyah .. Kaunar aure. Ta hanyar zama daya. Kinji?" Ta rasa abun da zata ce da shi. Tamkar ta kurma ihu haka take ji. Allah da ikon sa sai ga fitowar Fanna da Basira. Basira ma ta shirya tsaf. Uniform dinnan ya dau guga. Ko'ina tsaf tsaf. "Shegiyar gari... Kawalliya. Umma tace tana bin ki bashin wankan yau." Basira ta fada tana nuna Waheedah.. Hakan da Basira ta fada. Ba karamun mafaaka ya kawowa Waheedah ba. Tayi saurin shigewa cikin gidan na su Basira tana cewa, "Tuba nake .. Kai na bisa wuya. Dole na gayshe da ummah..." Ta karasa fada hade da shigewa dakin Umman Basira tana gayshe da ita. Sannan ta fito suka dauki hanyar makaranta. Ibrahim na biye da su yaki komawa gidah. Suka tsaya a bakin titi suna jiran dan adaidaita sahu. "Ya Ibrahim da ka koma...." "Haba Waheedateey... Ai ba zan iya tafiya ba na bar ki... Zuciyata ba zata samu sukuni ba." Fannah da Basira suka tsunkuli juna suna dariya. Waheedah kuwa ta kasa cewa komai ba. Saboda rashin abunda zata ce da shi Sun kai mintina ashirin kafin su samu adaidaita ya tsaya. "School of nursing....." Suka hada baki wajen gayawa mai adaidaita sahun. "Dari shida...." Ya basu amsa yana karo wakar Abba gidah gidah da ke tashi a gidan rediyon daya jogana. "Haba malam...." "Haba Yayanaa... 600 fa ka ce." "Kaga mai gida nawa zasu bayar?" Ibrahim da ke gefe ya tambaye shi. "Ah aboki na. Saboda kai su bada 500. Shine gaskiya." "To godia muke .. ku shiga Waheedateey .." ya karasa fada yana mai laluba aljihun wandon sa. Ya ciro nera dari biyar data hade jikin ta ya mikawa mai adaidaitan. "Sannu da kokari ... " Basira ta fada. Hade da shigewa ciki. Fanna tabi bayan ta. Ta zauna a tsakiya itama. Tana wa Ibrahim din godia Daga karshe kuma Waheedah ta shiga . "Mungode kwarai Ya Ibrahim... Allah ya kara budi." "Aamin Aamin..." Ya fada yana doka murmushi. Tamkar fatar bakin sa zata yage. Har mai adaidaitan ya ja suka tafi. Ibrahim bai dena daga hannu yana musu bye-bye ba. Mai adaidaitan ya duba mudubin yana murmushi . Can ya karya wuya ya juya. Yana cewa da su, "Amma fa gayen can yana kaunar ki kanwata . Allah sa dai ba wanke gara kuke masa ba. Dari biyar zuwet a marrar nan a biya maka kudi ai sai mai kaunar ka..." Waheedah dai murmushi kawai tayi. Batace komai ba. Fanna uwar magana ta shiga labarta masa komai. Basira na tayata. A haka suka karasa makarantar. Har kofar gate ya kai su. Suka sauka suka shiga ciki. Bin kowane lungu da sako suka shiga yi da kallo. Sabbin dalibai irin su gasu nan birjik. Kowa cikin uniform dinsa fari. Sai daukar idanu suke yi. Lamarin sai wanda ya gani kawai. School bulletin suka je. Suka kwafi time table. Karfe takwas da rabi suka shiga class bayan sun tambaya an nuna mu su. Babu bata lokaci kuwa. Bayan sun kammalu a lecture hall. Malamin da zai koyar da su ya shiga. Ya gabatar da kan sa. Ya kuma raba attendance sheet kowane row. Sannan ya shiga yi musu introduction na course din da zai dauke su. Ya basu course outline. Nan ta ke ya fara lecturing din su. Cike da kwarewa da sanin kan aikin. Turyan turyan yake yi. Daki daki da kuma tsayawa yayi bayanin inda yaga kamar ba zasu gane ba. Yanayin yadda yake koyar da su baki dayan su suna ganewa. Yanayi ana wasa da dariya. Babu bata rai na wasu malaman. Ya kammala musu darasin ya fita. Nan take kuma wata lecturer din ta shiga. Bayan ta gaya musu sunan ta. Sai kuma ta juya allon ta rubuta sunan course din da zata musu na: Legal and ethical aspects of professional development in nursing..... Lamarin sai sam barka kawai. Domin itama suna game koyarwar ta. Ciki harda su Waheedah da ke jotting key points da take fada acikin littattafan su... Sannu ahankali haka suka karasa duk wasu lakcoci na ranar. Sun kuma gane kowanne. Bayan an tashi suka hau dan sahu suka koma unguwar su. Kowannen su cikin zukatan su chunkushe da farin cikin kasancewara rana irin ta yau. Mai dimbin tarihin da ba zasu taba mantawa ba. ××××××× ××××××× Fitowar sa kenan daga bandaki ya wai ga inda ya ajiye wayar hannun sa bai gani ba. Girgiza kai kawai ya yi. Ya karasa closet dinsa ya sauya kaya. Ya feshe jikin sa da turaruka masu madaukakin kamshi . Ya taje kwantacciyar sumar kansa da comb. Ya goga chappete na mint a leben sa. "Ahlam.... Ahlam.... Ahlam..!!" Ya shiga kiran ta yana gyara button din jikin hannun rigar sa. Shiru bata amsa shi ba. Ya fice daga dakin ya fara sauka kenan a bene ya jiyo muryar ta tana kuka.. Wayar da take yi kuma a speaker. "Wallahi kinga matan da yake chats da su?.... Banda ma WhatsApp har da sauran social media apps... Baki ga mata friends din sa.." "Kiyi hakuri Baby A .. Ai dai komai abunsa bai isa ya kara aure ba. Bakwa auren wadanda ba yan cikin dangin ku ba. Kuma dangin na ku bakwa mata biyu ballanata yace zai auri wata cousin din. Rabu da shi. Uban girman kai." Zayn ya ja kasan leben sa yana taune wa. Yana mamakin har kawar ta tsabar guts take kiran sa da uban girman kai? Kasa karasawa yayi. Ya jingina a bango kawai ya harde kafafu Yana sauraron su ta kammala wayar. Still wayar tasa na hannunta tana daddannawa. Dan balai ga tissue a gefenta tana goge hawayen da ke kwarara. Shi abun ma sai ya so ya bashi dariya. Yayi ta maza kawai ya karasa sauka kasan. Alokacin ta kifa kanta a cinyar ta tana kuka. Sanye cikin kayan bacci. Karasawa yayi ya zauna a kujerar gefen ta bayan ya dauki wayar sa. Yayi scrolling ya na duba chats dinsu da Asiye da Hazan da Leyla yan ajin su da sukayi university tare. Wanda biyu daga ciki an kawo kudin auren su ma. Dayar kuma baa kawo ba. Amman tanada wanda ta tsayar. Cikin kakkausar murya ya dube ta yace, "Meyasa kike son daukar waya ta ne Ahlam? Ina tunanin wannan shine karo na 7 ina ce miki ki dena dauka mun waya kina bincike. " Ta dago ta gantsara masa harara kafin tace, "Saboda bakada gaskiya shi yasa. Kana chats da yammata har wani hirar dramas kuke yi." "To haramun ne dan nayi chats da su? " "Eh tunda ba matan ka bane." "Ke ko...kinada issues wallahi. Yanzu ke da wani banzan halin na ke zan bari ki san inda wayata take ma? Amman har password na wayata kinsa ni. Kin uzzurawa rayuwar ki akan wasu banzayen dalilai... Dan nayi hira da su haramun ne? Ko kuwa iskanci kika ga munayi? Ahlam kin fara kai ni karshe... Bakida sirri kwata kwata. Komai kankantar zance sai kin kwasa kin gayawa kawar ki. Ga abubuwan da ya kamata ki gyara kin ki." "To ka aure su mana...Dama nasan ai ba kaunata kake ba.." "Na taba daukar wayar ki na duba? Amman ke ba kida aiki se bincike binciken da ba zasu qare ki da komai ba. Kece bibiyar location dina. Ina hankalce da ke kyale ki kawai na yi. Sai bin diddigin wayata kina dubawa. Ban isa na danna waya ba sai ki fara lekowa kina ganin abunda zanyi. Wannan wacce iriyar rayuwa ce da kika dauka kika dorawa kan ki eh...? These should be the very last time Ahlam da zaki dauka wayata kina bincike...." Cikin fushi ya mike ya fuce daga gidan. Ya yin da ita kuma ta dauki wayar ta tasake kiran aminiyar tata tana gaya mata abubuwan da ya fada. ×××× Haka zaman na su ya cigaba da kasancewa. Sam lamarin Ahlam kara bunkasa yake babu gyara aciki . Har yau bata abinci. Ragamar gyaren gidan ta bai wa almajirai. Kullum ba kyakkyawar shiga sai kayan bacci. Safe rana dare tana kan kujera ko gado a kwance. Kullum tana kan Whatsapp tana chatting da kawayen ta. Babu wani saurin hakki na miji da ke kanta da takeyi dai dai. Sam sam ba bu. Hakan ya kasance har the Adams family sun fara lura da zamantakewar Zayn da Ahlam. Manya sun tsawatar amman lamarin yaci tura. Zayn bai karasa hasala da lamarin Ahlam ba. Sai da idanuwan sa sukayi masa tozali da contraceptive pills (maganin hana daukar ciki) din da Ahlam ke sha. Kwali biyu ta gama da daya. Daya kuma sauran rabi ta karasa shanye kwalin duka. Tsabar tsagwarar bacin rai har kuka Zayn yayi. Na ganin kullum ya kan hana idanun sa bacci yana rokon Allah ya basu albarkacin yara su ma. Amman Ahlam ashe munafurtar sa take tana shan maganin hana daukar ciki. Ya dafe kansa da hannu biyu. Ya kuma kasa barwa kansa sanin hakan. Ya tunkari Maa yasanar mata. Nan ma manya suka sake shiga tsakanin su. Ahlam sai da tayi sati biyu tana gaba da Zayn . A cikon sati na ukun ne dakyar da digon goshi malam na lado ya amince da zaman Waheedah agidan Zayn. Bisaga hukuncin duk karshen sati asabar da lahadi zataje gidah ta kwana. Waheedah bata so hakan ba. Sam tafu kaunar gidan su duk kuwa da talakawa ne. Bata kaunar komawar ta can. Amman tunda Umman su ta amince da hakan. Batada ja. Ta hada kayanta a babban akwatin da Haj Hameedah ta bata. Ranar talata aka kaita gidan na su Zayn. Dan taya Ahlam kula da harkar gidah. Musanman abinci da sauran abubuwan da suka kamata. ... #FARHATAL QALB #FARIN CIKIN ZUCIYA #ZAFAFABIYAR2022 _INA MASOYA KUMA MA'ABOTA KAMSHI MA SU KAUNAR KAMSASAWA A KODA YAUSHE? DOMIN KAMSHI RAHAMA NE.._ _TO KU MATSO, DOMIN WANNAN KARON MA ZAFAFA BIYAR SUN ZO MU KU DA TALLAN MASARAUTAR KAMSHI NA KAMFANIN TURAREN *YERWA INCENSE AND MORE*_ _A *YERWA INCENSE AND MORE* ZA KU SAMU TURARUKAN WUTA NA *GIDAH, NA KAYA, NA TSUGUNNO* BA A NAN KADAI SUKA TSAYA BA. AKWAI *KHUMRAHS* MASU KAMSHIN LARABAWA DANA FRUITS KAI DAMA KAMSHIN TURAWA. AKWAI KHUMRAHS TA MATAN AURE DA TA YAMMATA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN WANKA DANA SHAFAWA BAYAN AN KAMMALA WANKA.* BA ANAN TURARUKAN NA SU SUKA TSAYA BA. AKWAI *KULACCAM* MAI MATUKAR KAMSHI DA SANYAYA ZUCIYA, SANNAN SU NA DA *MADARORIN TURARUKA NA JIKI DA NA KAYA*_ _AKWAI TURAREN *AL'AJABU NA TSUGUNNO DA KHUMRAH* DIN SA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN GASHI NA CREAM DA KUMA SPRAY DIN SA NA FESAWA*_ _BA ANAN SUKA TSAYA BA. SU NA DA *TURAREN MOPPING, DA NA BANDAKI AKWAI NA RUWAN WANKI DA NA FESAWA A DRAWER KO AKWATI*_ _AKWAI KAYAN GYARARRAKI NA FATA. KUJERAR TSUGUNNO, KASAKE NA WUTA, COAL IGNITER TA KUNNA GARWASHI, ELECTRIC BURNERS DA ENGLISH COAL_ _AKWAI LAFFAYAS DA SAURAN TURARUKA NA KAMSHI KALA KALA_ _SU NA BADA KAYAYYAKIN SU AKAN FARASHIN SARI KO SAYA AKAN DAYA DAYA. SANNAN SUNA TURA KAYAYYAKIN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE. KAYAN SU YAN CHADI NE DA SUDAN DA KUMA YERWA WATO MAIDUGURI._ _KYAU, INGANCI DA RAHUSA SAI KAYAYYAKIN KAMFAMIN YERWA INCENSE AND MORE. SAI KUN GWADA ZAKU BAMU LABARI_ _NAMBAR TARHON SU DA ZAA KIRA KO MUSU MAGANA TA WHATSAPP ITACE: 08095215215_ _INSTAGRAM HANDLE DIN SU: @yerwaincense_and_more_ _YERWA INCENSE AND MORE: A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS AND MORE_ ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 [11/23, 9:02 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:51_ ___ *Tsaye* take agaban dressing mirror tana mai gyara zaman rigar jikin ta ta uniform. Ta kammala duk wasu aiyuka da suka kamata. Ta zaro dubu daya daga cikin kudin motar da Haj Hameedah ta bata ta zura acikin aljihun gaban rigar ta. Ta dakko hadin madarorin turaren ta data saya masu dan yawa a babbar kwalba.  (Arabian perfumed oils) ta shafe jikinta da su. Ta bude kofar dakin ta leka zuwa parlorn kasa. Tana son tayiwa Ahlam sallama kafin ta tafi makarantar. Ba kowa a parlorn . Hakan ya sa ta dubi agogon da ke wutsiyar hannun ta don kada ta makara. Ta dan sake tsayuwar ta kafadar hannun ta daya dauke da jakar ratayawar ta . Dake dauke da notebook da handouts. Shiru shiru ba motsin su . Haka ta hakura ta bude kofar gidan ta futa. "Ina kwana Baba..?" Ta tsugunna ta gayshe da baba mai gadi. "Lapia kalau 'ya ta. Makaranta za ki?" "Eh! Baba...." "Toh Allah ya kai ki a sa'a. Allah ya buda kwakwalwa yasa albarka a abunda ake karanta." "Amin!! Amin... Baba. Nagode kwarai." Ta karasa fada fuskar ta ta fad'aad'a da farin cikin adduoin da yayi mata. Ta fuce daga gidan tana sa masa albarka itama. Da ke babu nisa da unguwar su. Nan da nan ta haye adaidaita sahu ya kai ta zuwa unguwar su. Gidan su Basira ta dauke ta su ka biyawa Fannah sannan suka nufi makarantar baki daya. "Kawata kinga yadda ki ka sake shar da ke?" Fannah ta fada tana taba kumatun Waheedah. "Ke de karyar ki bata sallah ...." Waheedah ta amsa ta tana dariya. "Allah ba karya na ke ba... Ko ba haka ba Basira?" "Zancen ki haka yake fannah... Allah gidan nan ya karbe ki Waheedateey... Inji ya Ibrahim . " Dan murmushi kawai Waheedah tayi. Tana mai girgiza kai kawai. Haka suka karasa makaranta suna ta wasa da dariya. ×××× Tashin sa kenan. Ya waiga ya dubi alarm da ke gefen bedside drawer. Kallon lokacin yayi yana mai ware idanun sa. Da sauri ya mike ya gyara zaman bedsheet din da pillows. Ya karkade komai ya mayar da shi muhallin sa. Bandaki ya faada yayo wanka ya sauya kayan sa zuwa manyan kaya. Samfarin riga da wando wagambari kalar toka. Ya dora hula akan sa bayan ya gyara karin ta. Hancin sa ya shiga budawa sakamakon kamshin da ke dukan kofofin hancin sa. "Ahlam..... Ahlam.. Ahlam...." Ya daga murya yanata kwarara mata kira. Jin bata amsa ba. Ya feshe turare ajikin sa ya fice daga dakin bayan ya dau wayar sa. Ba kowa a parlorn sama. Don haka ya bude kofar dakin Ahlam din tana kwance. Ya dauka ma bacci ta ke. Har ya juya zai rufe mata kofar. Sai kunnuwan sa suka jiyo masa karar waka ta video Ya juya da sauri yana tunanin ko data ne a kunne tabar wayar. Ya tafi ahankali da niyyar ya dauka. Ganin ta baya ta juya masa baya ganin gaban ta. Yana lallabawa a hankali don ya dakko wayar. Idanuwan sa suka sauka akan fuskar Ahlam. Hannu biyu da wayar a hannunta ta fito da kanta da hannuwa. Yayin da sauran jikin ke cikin bargo tana kallon wani biki a Instagram sai murmushi ta ke. Can ta fita daga handle din ta koma hausaroom tana mai ci gaba da karanta sauran abubuwa tana tuntsirewa da dariya. Girgiza kai kawai yayi. Ganin tsabar shagala da kallon da takeyi sam batasan shigowar sa ba . Ya fice daga dakin ya sauka kasa Ko'ina tsaf. Kamshin turaren wuta sai tashi yake yi. Mamaki ne ya cika sa. Lalle ba su Waheedah da akayi ba karamun temako akayi musu ba. Ko'ina kamshi ne ke tashi mai sanyi da kwantar da zuciya. Ya wuce kitchen nan dinma tas. Ta jere tukwane da sauran kayan amfani duk a muhallin su. Kan dinning ya wuce. Abinci a jere a food flasks sai kamshi ne ke tashi. Ya bubbude doya soyayyiya an sakata acikin jarida saboda gumi acikin flask din Sai soyayyyen dankali da kwai da plantain. Dayar food flask din kuma sauce ce ta hanta. Da shayi a flask da yaji kayan kamshi. Bayaso yaci saboda aqidar sa ta abincin Maa din sa da yake kauna kawai. Cikin sa ne ya shiga kara . Tabbas yunwa yake ji. Don haka yayi azamar zama akan kujera ya shiga zuzzuba komai a plate iya kacin cikin sa. Ya yi basmala. Ya diba ya saka a bakin sa. Take idanuwan sa suka ware. Ji yayi tamkar abincin Maa... To ko itace ta bayar a ka kawo musu da sassafe? Ya daga kai da tabbacin hakan. Ya karasa cinyewa tas. Ya shiga bandakin da ke corridor ya kuskure bakin sa da mouthwash. Ya dauki mukullin motar sa ya fice "Ranka ya dade ... Sannu da fitowa." "Sannunmu Baba... Barka da safiya." "Barkan mu dai .. An kwan kalau?" "Lapia kalau Baba ... " Ya sosa keyar sa da kasan mukullin motar da ke hannun sa. Kafin ya sake cewa. "Ah... Na ce ba." "Eh ina sauraron ka mai gidah." "Ahh baba nace ka dinga kira da Zayn...." "Ai sunan na ka ne mai gidah ... Na yan gayu ne " Zayn ya saki murmushi kawai yace "An kawo sako daga gidan mu ne?" "Sakon me ranka ya dade?" "Sako haka na abinci .. kulolin abinci." "Yau kuma?" "Eh...." "Gaskia babu wanda ya zo. Ba re kawo sako. Tun wayewar gari na ke anan. Ba wanda ya shigo. Sai yarinyar nan data tafi makaranta ba jimawa ." "Waheedah??" "Eh ita....." Kasa cewa komai ya yi. Ya wuce mota kawai. Har ya shiga ya fito ya zaro kudi ya mikawa baba mai gadi. "Godia nake ... Yau ma? Allah ya amfana. Allah ya shi albarka " "Aamin Aamin Baba... " Ya koma mota ya tayar. Baban ya bude masa gate ya fita. Kai tsaye ya wuce wajen aiki. Zuciyar sa nata tunano masa abincin da yaci. Me kama da na mahaifiyar su Haj Hameedah . Har spices din nan masu kamshi. Duk komai kaman na Maa. Ko da ya tashi daga aiki gidah ya wuce. Ya ci saa kuwa mahaifiyar tasu na nan. Bayan sun gaysa tace da shi, "Ya Ahlam ...?" "Tana gidah Maa." "Masha Allahu! Waheedah na makaranta ko?" "Eh... Haka Me gadi yace." "Bangane ba... Ku din bakwa nan ne baku sani ba.?" "Bantashi da wuri ba ne. Amma dai ko'ina naga a gyare....Maa kin aika da abinci ne?" "Akan wane dalilin zan aika muku da abinci?" Ta tambaye shi fuskar ta dauke da mamaki .. "No na ga ..... I mean naga.." "Kaga me?" "Naji abincin ne kaman na ki .." Murmushin fuskar ta ne ya fad'aad'a. Kafin ta ce, "A'a ..... Waheedah ce tayi ko?" Ya daga kai sannan yace, "Amma ban sani ba gaskia .. " "Batun kasani ko baka sani ba ma bai taso ba. Itace. Ai dama ta iya girki ... Sai kuma lokacin da suka samu hutu kafin ta karasa school tazo nan ta koya wasu abubuwan awaje na. Da su bangaren spices haka... Meya faru?" Murmushi yayi tattausa. Cikin muryar ladabi yace, "Naji kamshin komai kaman na abincin ki.. so na dauka ma an aika mana ne.... Masha Allah" Ya karasa fada fuskar Waheedah na masa gizo a idanun sa . "A'ah....." Kawai taceda shi. Tana duba wasu folders a laptop din da ke gaban ta. "Allah ya kara lapiaa Maa." "Amin. Allah ya kara mana dika." "Aamin." Suna zaune ta re. Sai ga shigowar mahaifin su professor Adams Nasser . Da waya a kunnen sa yana amsa wa. Zayn ya rissina yana gayshe shi. Ya daga masa hannu yana murmushi. Haj Hameedah ta miqe ta nupi dinning area tana kara turaren wuta acikin electric burner. "Abiey.... Barka da rana." "Barkan mu dai Zayn...Ya wajen su Ahlam?" "Alhamdulillah..." "To masha Allah.... Akwai abunda kake bukata?" Ya girgiza kai da sauri kafin yace, "A'a Abiey... Akwai komai. mungode Allah ya saka da alkhairi." "Amin Aamin Yaa rabbi... Allah ya temaka." "Amin Abiey.." Haj Hameedah ta tarbe shi tanata murmushi. Suka sake gaysawa. Kafin su isa wajen dinning din ta janyo masa kujera ya zauna. Ta shiga serving dinsa. Kallon su Zayn ya shiga yi cikin so da kulawa. Bai taba jin kan iyayen na sa ba. Yana alfahari da su. Ahlam ta fado masa arai. Sam baya gabanta. Shi baki daya ya kasa gane wane irin so take masa Anya kuwa? Sam bata kula da shi. Ita kanta bata kula da lokacin kanta .. Gaskia ba son gaskiya ba ne. Ya sauke nannauyar ajiyar zuciya kawai. Ya daga kansa kan saman pop ya zurfafa duniyar tunane tunane. Har mahaifin su yakammala cin abincin ya fita ta kofar gida. Haj Hameedah ta koma parlor kujerar da ke kallon ta Zayn. Kansa a sama bai masan ta dawo ba. Sau uku tana kiran sa baya ji. "Zayn...." Ta fada tana mai girgiza hannun kujerar da yake kai. Ya daga kansa da sauri ya sauke akan ta ... "Maa magana ki ke?" "Me yake damun ka ne? Ka gayamun gaskiya har yanzu Ahlam bata canza halayen ta ba?" "Ba komai Maa..." "Uhm uhm... Zayn!" "Na'am Maa..." "Ga yamun gaskia.... " Ya sauke nannauyar ajiyar zuciya. Yana mai Jan kasan leben sa . Kafin ya furzar da iskar bakin sa. Ya samu kansa da fitowa ya fadaawa mahaifiyar sa gaskia akan dukkanin abubuwan da suke faruwa acikin gidan. Tayi mamaki kwarai matuka . Domin a nata zaton tuni Ahlam ta canza halayen ta ta rungumi auren su da hannu biyu.. Kallon sa tayi. Ya sake ramewa akan da. "Yanzu ya kake son ayi Zayn?" "Maa .... Ku samo mun mafita kawai. Bazan iya boye miki ba Maa. Ahlam ta samun ciwo a cikin zuciyata .. bani da wani sauran FARIN CIKIN ZUCIYAH...." Kayi hakuri Zayn... Zamu yi magana da Abiey din ku. It shall be well insha Allah..." Mikewa yayi bayan ya mata sallama. Ya fice daga gidan. Zuciyar sa na masa zugi da rad'ad'i... _INA MASOYA KUMA MA'ABOTA KAMSHI MA SU KAUNAR KAMSASAWA A KODA YAUSHE? DOMIN KAMSHI RAHAMA NE.._ _TO KU MATSO, DOMIN WANNAN KARON MA ZAFAFA BIYAR SUN ZO MU KU DA TALLAN MASARAUTAR KAMSHI NA KAMFANIN TURAREN *YERWA INCENSE AND MORE*_ _A *YERWA INCENSE AND MORE* ZA KU SAMU TURARUKAN WUTA NA *GIDAH, NA KAYA, NA TSUGUNNO* BA A NAN KADAI SUKA TSAYA BA. AKWAI *KHUMRAHS* MASU KAMSHIN LARABAWA DANA FRUITS KAI DAMA KAMSHIN TURAWA. AKWAI KHUMRAHS TA MATAN AURE DA TA YAMMATA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN WANKA DANA SHAFAWA BAYAN AN KAMMALA WANKA.* BA ANAN TURARUKAN NA SU SUKA TSAYA BA. AKWAI *KULACCAM* MAI MATUKAR KAMSHI DA SANYAYA ZUCIYA, SANNAN SU NA DA *MADARORIN TURARUKA NA JIKI DA NA KAYA*_ _AKWAI TURAREN *AL'AJABU NA TSUGUNNO DA KHUMRAH* DIN SA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN GASHI NA CREAM DA KUMA SPRAY DIN SA NA FESAWA*_ _BA ANAN SUKA TSAYA BA. SU NA DA *TURAREN MOPPING, DA NA BANDAKI AKWAI NA RUWAN WANKI DA NA FESAWA A DRAWER KO AKWATI*_ _AKWAI KAYAN GYARARRAKI NA FATA. KUJERAR TSUGUNNO, KASAKE NA WUTA, COAL IGNITER TA KUNNA GARWASHI, ELECTRIC BURNERS DA ENGLISH COAL_ _AKWAI LAFFAYAS DA SAURAN TURARUKA NA KAMSHI KALA KALA_ _SU NA BADA KAYAYYAKIN SU AKAN FARASHIN SARI KO SAYA AKAN DAYA DAYA. SANNAN SUNA TURA KAYAYYAKIN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE. KAYAN SU YAN CHADI NE DA SUDAN DA KUMA YERWA WATO MAIDUGURI._ _KYAU, INGANCI DA RAHUSA SAI KAYAYYAKIN KAMFAMIN YERWA INCENSE AND MORE. SAI KUN GWADA ZAKU BAMU LABARI_ _NAMBAR TARHON SU DA ZAA KIRA KO MUSU MAGANA TA WHATSAPP ITACE: 08095215215_ _INSTAGRAM HANDLE DIN SU: @yerwaincense_and_more_ _YERWA INCENSE AND MORE: A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS AND MORE_ ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 [11/23, 9:02 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:52_ ___ *Kasancewar* asabar ce. Hakan yasa bai fita aiki ba. Yana zaune a parlorn kasa yana kallon wasan kwallon kafar da ake bugawa na Manchester united da Fc Barcelona. Wayar sace ta fara kara. Kiran waya ne yake shigowa. Daukar wayar yayi kamar ba zai amsa ba. Sai kuma ya dauka ganin me kiran Useey ne abokin sa. Ya dauka yana sallama. Hade da rage muryar talabijin din da ke yi. Gaisawa sukayi can ya zare wayar a kunnen sa yana kallon screen din wayar. Date ya kalla baki daya ya shafa'a ranar itace wadda suka tsayar kan ziyartar da zasu kawo gidan sa. Ya sosa keyar sa kafin ya ce da useey din., "Eh mana maza. Allah ya kawo ku lapia. Bayan sallar la'asar ko? Alright ." Ya katse kiran. "Ahlam.... Ahlam.." "Na'am." Ta amsa shi tana mai sakkowa daga matattakalar benen sama. "Yauwa... " Ya fada yana mikewa tsaye. "Ya akai?" "Baki zamu yi...Mai da me zaa kawo?" "Baki kuma?" Ta tambaye shi idanun ta akan sa. "Eh... Da hausa nayi magana ai." "Tab.. Ni wallahi bansani ba. Tambaya Waheedah mana." Ta fada cikin rashin damuwa da koma su wanene. Ya daga kai ya kalli agogo kafin ya girgiza kai kawai. "Tana ina?" "Tana daki mana." Kai tsaye ya isa kofar dakin ya shiga knocking. Muryar karatun qur'anin da take na tashi ahankali cikin lugga da bil tartil na tajweed. Ya lumshe saboda yadda karatun da qira'ar ke tafiya a sanyaye mai cike da dadi. Ya sake dan bubbugawa ahankali. Waheedah bata tsaya ba sai data kai karshen ayar tukun sannan ta ajiye qur'anin. Ta mike sanye take cikin rigar atamfa doguwa samfarin A shape marar kamawa ta daura dankwali daurin channel o. Ta janyo hijabin ta ta zura kafin ta bude kofar. Kamshin jikin ta da nasa suka hadu waje daya suka ba da wani sihirtaccen kamshi mai sanyaya zuciyar duk wanda ya shaaqa. Kasa cire idanun sa yayi daga kanta. Zuciyar sa na zillo tamkar zata fado daga kirjin sa. Ya lumshe idanun ya sake bude wa. "Ina kwana?" Ta dan rissina ta gayshe da shi. Shiru bai amsa ba. Gabansa ya tsananta bugawa da sauri da sauri. Dakyar ya iya sai saita kan sa. Ya ce da ita, "Ki., Ki zo." Yana karasa fada ya bar wajen da sauri. Ya koma tsakiyar parlorn. Ita kuwa gambal habaru Ahlam🤣 wayar ta na hannunta tana danne danne. Ta bude wani video a Instagram tana gani. "Ga ni aunty...." Waheedah ta fada cikin girmamawa. "Okay ba ka gaya mata ba?" Ahlam ta daga kai tana duban Zayn da ya maida kallon sa kan tv. Ita dai Waheedah ta zubawa sarautar Allah idanu tana jiran cewar su. Zayn ya sauke numfashi zazzafa kafin yace, "Zamuyi baqi ne... Abokai na ne zasu zo. Su uku. Kinga ai zaa dan yi musu girkuna ko?" "Eh..." "To me da me kike bukata na girkin? Abunda babu sai mu sayo " "Bari na duba." Ta mike ta shiga kitchen ta dudduba. Biro da paper data ke rubuta abunda babu a kitchen din ta dakko tayi list. Ta koma parlorn ta mikawa Ahlam "Gashi aunty." "Okay... Ga shi babe." Ahlam ta mikawa Zayn Ya karba ya karantawa kafin ya ce da Ahlam din, "Ki shirya mu sissiyo abubuwan." "Kai gaskia babe agajiye na ke." "Me kikayi da kika gaji?" "Kuje da ita mana .. Tunda ta fini sanin kan abubuwan." Ya kada kai kawai yana danne leben sa na kasa. "Mu je..... Wa... Hee.... Dah.." Ya rarraba sunan nata tamkar dan koyo. Ta daga kai ta kalle shi tana mamakin dama ya san sunanta? Kafin ta bai wa kanta amsar tambayar ta tuni ya fice wajen bayan ya dauki mukullin motar sa. Ta juya ta dubi Ahlam da ta tattara tunanin ta da nutsuwar ta akan tv da ke nuna shirin keeping of with the Kardashians. "Aunty mun tafi." "Okay Waheedah.... Dan Allah kice masa wai yayi mun renewing data plans dina. " "Tohm." Ta juya ta shiga dakinta da ke a matsayin na ta. Ta zura takalmanta ta fita zuwa wajen motocin. Yana cikin motar ya tasheta already. Tana zuwa ta shiga ya fita daga cikin gidan. Tanata jujjuya yadda zata yi masa maganar datar. Can dai ta ce. "Aunty tace.... Wai." "Wai me ?" Ya tambaye ta kansa akan titi... "Wai ka mata renewing data plan..." Cikin zuciyar sa abun ya bata masa rai. Amman baya so ta gane kwarai akwai matsala a tsakanin su. Don haka ya gyade kai kawai kafin yace, "Okay ...." Yankaba suka je. Waheedah na zaba yana saya. Suka siyo komai daya danganci fannin abubuwan da zatayi amfani da su a girkin. Daga nan suka biya Sufi mart suka cigaba da siyayya. Shi ke rike da kwandon siyayyar. Yayin da Waheedah ke dauka tana saka wa aciki. Idan ka kalle su zaka rantse da Allah mata da miji ne irin farkon auren nan. Saboda tsananin yadda suka da ce da juna Ta dauki wani corn flour tana karanta bayan sa. Zayn ya rankwafa. Tururin numfashin sa na dukan jikin ta. Ji yake inama ace halaliyar sa ce. "Kina bukatar wani abun? Na ki bana gidah ba.... Uhm?" Zillewa tayi ta na girgiza kai. "A'ah..." Suka wuce wurin biyan kudi aka lissafa kaya ya biya suka fita. Ya bude booth ya saka kayan. Yaja suka dauki hanyar gidah. Kan ta akan carbin data ke ja. Sai ya juya kamar zai mata magana sai kuma ya fasa a haka suka karasa gidah. Ko da suka je. Nan da nan Waheedah ta shiga yin aiyukan iya karfin ta. Ya yinda Ahlam ke kame a kujera. "Baka samun data din ba...." "Ahlam... Bakya gajiya da danna waya ne? Idan ni ba ki da lokaci na. Ke kan ki ba zaki bawa kanki lokaci ba? Uhm? Har abada kan ki na kan waya? Yanzu da yarinyar nan bata nan wa zeyi girkin eh?" "Yanzu danna wayar ma matsala ne babe? Danna waya rage kadaici yake. Kuma de favorite hobby na ne.... Sannan batun abinci. Ko ba Waheedah dole zaa kawo me yi. To me ya rage?" Ya girgiza kai yana tabe baki. "Ba komai..." Sai bayan laasar Waheedah ta kammala komai. Daki ta koma ta yo wanka saboda kaurin girki da take. Ta cire kayanta ta dauraye ta shanya. Ta zura wata riga fara me karamun hannu da Nadra ta bata. Lapiar gado ta bi ta kwanta bayan tayi sallah. Sai sauke numfashi take. Saboda gajiyar da ta yi. Har ta fara bacci tajiyo budewar kofa. Ahlam ce ta shiga dakin. "Waheedah..." "Naam.." "Kizo kiyi serving dinsu. Akwai drinks a freezer ki hada." "Toh.." Bayan fitar Ahlam daga dakin. Waheedah ta mike tana rufe bakinta sakamakon hammar data taho mata. Hijabin ta ta zura. Ko glass bata saka ba tafita. Kitchen ta shiga daya bayan daya ta shiga kai abincin kan dinning. Dai dai shigowar Zayn da abokan na sa. Useey, Lameen da Awais. Baki daya suka tsaya kallon ta banda Zayn daya wuce ya zauna. Ta dakko tray din karshe dake dauke da cups ta ajiye. "Ina wunin ku....?" Ta fada tana jera komai. Don taga shigowar su. Amman ba zata iya cewa ga kamar su ba. Tunda bata ganin su sosai. Amsawa sukai baki a sake. Sun zuba idanu suna kalleta daga sama har kasa. Har sai data kurewa kallon su ta koma daki A tare suka shiga zubawa Zayn ruwan tambayoyi akan Waheedah. Tun yana daurewa yana amsa su har ya dena. Don wasu tambayoyin na saka zuciyar sa radadi. Du bada shi dinma a nasa bangaren yafu kowanne cikin su kwadaituwa da son kasancewa ko mallakar Waheedan ta zama ta sa. Suka shiga cin abincin suna zuba santin lalle madam Ahlam ta iya girki. Basu gano dawar garin ba. Sai murmushin yake kawai Zayn ya ke. Ya biye musu akan cewar Ahlam din ce ta girka girkin da suke santi. Yanata doka mata message ta Whatsapp kan ta sakko su gaysa da abokanan sa. Sai data mula ta sha iska tukun sannan ta sakko tana kukkumbura a yatsine ta gayda su ta juya ta koma sama. Zayn ya harhada zancen bata jin dadi ne da sauran su. Suka yita mata adduar samun lapia mai dorewa "Har zamu tafi baka kira mana yarinyar nan ba mun gaysa." "Ba kun gaysa ba...?" Zayn ya basu amsa yana sakatar hakoran sa da toothpick. "Maza dan Allah ta shi ka kira ta." "Itama ba dadin take ji ba. " "To Allah ya basu lapia baki daya.." "Amin.." Play station (ps) suka fara bugawa ta tv. Sun jima suna hirar tasu ta abokai har aka kira sallar magrib suka fita sukayi a masallaci suka dawo . Sai bayan da akayi ishai suka cinye sauran abincin sunata santin daya ki karewa. Daga fita sallar ishain da suka yi daga nan suka wuce joint dinsu sai kuma kowanne ya tafi gidah. Awais nata kulaficin naci kan lalle a dole Zayn ya samo masa number Waheedah. Shi da gaske yake yana kaunar ta. So yake ya mallaketa a matsayin matar aure. Wadda zata zamo uwar yaran sa. Zayn ya dube shi kawai ya watsar. Domin ba shi amsa ma bata lokaci ne. Don ba zai taba hada shi da waheedan sa ba. Don kuwa shidinma kullum cikin adduoin sa sai ya kamo sunan Waheedah ya roki Allah da ya mallaka masa ita a matsayin matar sa ta sunnah idan har alkhairi ne hakan agare su baki daya .. ×××××× Haka rayuwar ta cigaba da garawa. Kwanakin mu nata karewa. Abubuwa na shudewa. Karatun su Waheedah na ta tafiya cikin kwanciyar hankali da nutsuwa. Suna kuma gane dukkanin wasu darussa da ake koyar da su. Ya yinda kaunar waheedan keta ruruwa a zuciyar Zayn. Har ya zamto ya fara zautuwa akan batun nata. Hakurin na sa ya soma gazawa. ×× Yau ma hakan take kamar ko da yaushe bayan ta dawo ranar lahadi daga ziyarar da ta kai gidan su. Ranar litinin da safe ta shirya ta tafi titi ta hau dan sahu ya biya da ita gidan su Basira da fannah ta dauke su suka wuce makaranta. Zayn ya kuma samun kansa da bin su a baya turyan tiryan har zuwa makarantar. Bayan yaga shigewar su ajin karatu ya samu wani dalibi ya dan ji cikin sa yasanar masa komai har da gudunmuwar tura wa Zayn time table dinsu ta waya. Ya koma mota ya zauna na ya na mai nazarin jadawalin karatun na su. Wajen aiki ya wuce. Lokacin da zai kasance free period din su kuma a lokacin Zayn ya koma ciki ya faka motar sa nesa da wajen su Waheedah. Yaga fitowar ta itada kawayen ta. Ragowar pure water din da ke hannun ta ta shiga wanke fuskar tadashi. Zayn ya zuba mata idanu yana kallon ta. Tayi kyau kwarai matuka ba glasses dinma. Sannan idan ta saka kara wani kyawun ta keyi. Ya samu kansa da sake janyo wayar sa yayi zooming din fuskar ta. Ya dau hotunanta ta camera yana murmushi. Sai da lokaci ya cika suka koma class. Sannan ya samu damar komawa wajen aiki shi ma. Bayan an tashi ya biya gidan su wajen mahaifiyar sa.. Inda take sheda masa tayi magana da Abiey din su. professor Adams Nasser . Ta karkare da cewar, "So Abiey din na ku ya yi wa Ummimi tuni akan abubuwan da suke faruwa tsakanin ka da matar ka Ahlam .. Kuma Ummimi ta amince da dukkanin matakin da Abiey dinku yaga ya dace. So Abiey dinku yace na maka maganar. Ko ka duba acikin dangi idan akwai wadda kake da bukata ka aura... Kar a tauye maka hakki. Ka cigaba da zama da Ahlam din. Amman ka kara aure .... Don kaga yarinyar mutane tunda na ga abubuwan naku gaba suke sake yi. Zan mayar ma iyayen su ita. Tunda ni ba yar aiki na baku ba. Ba zeyiwu ba ta cigaba da zama a karkashin ku ba. . So kaji yadda maganar ta kasance." Zayn ya sauke numfashi kawai kafin cikin ladabi yace, "Maa.... Wallahi banason auren zumuncin nan.. Dan Allah kada sanadiyyar hakan ya kara bata zumunci Maa. Ba zan iya kara aure da wata daga cikin family ba Maa. Na hakura." Haj Hameedah ta daga kai ta dube shi shaqeqe can tace "Ka taba ganin tsatson ku sun auro bare da ba na gidah ba?" "No..., Amma dai bana so Maa. " "To kai a naka ganin ya kake so ayi? Kai din da ba mata kake kulawa ba? Tunda can din Ahlam din ce dai. Duk kuwa da hadaku akayi amman kun dede ta tsakanin ku ai." Shiru yayi bai ce komai ba. Yanata jujjuya yadda zai fadi zancen Waheedah. "Kayi shiru.... Ba kace komai ba?" "Maaa... Ni da Abiey zai amince na auro wata daban... Ya kamata a soke auren dangin nan Maa. Kinga nawa beyi dadi ba kar a maimaita. Ni zan sakewa Ummimi magana..." Haj Hameedah ta daga kai ta dube shi shaqeqe kafin tace, "Kanata kawo maganar wata daban. Yar gidan wacece? A'ina take?" Zayn ya taune kasan leben sa ya saki kafin cikin sosa keyar sa yace, "Waheedah..... Itace wadda ta mai da ranakun baqin ciki na zuwa FARIN CIKIN ZUCIYAH ta maa.... Maa na waheedah itace FARHATAL QALB dina... Na fara kaunar ta tun farkon gani na da ita. Tun kafin na auri Ahlam... Tun bata kai haka shekaru ba Maa.... * Baki da kunne Maa ta saki. Tamkar gaula. Dimbin mamaki ya hadu ya tokare makoshin ta. Ta ma kasa magana. Ji take tamkar kunnuwanta karya suke mata na maganganun da Zayn ke fadi. Domin tunda take a fadin duniya bata taba gani ko jin Zayn ko a kawo maganar Zayn akan yammata ba. Bata taba ji ya buda baki yace yana kaunar mace fyace yanzu .Kuma ya kamo sunan wadda ko a mafarki bata taba zato ko tsammani ba. Wai yau Zayn. Mai madaukakin zurfin ciki da adana magana.shi ne ya buda baki yana magana akan kaunar mace. Macen ma Waheedah da yake kiran da ita din ce FARIN CIKIN ZUCIYAr sa... "Ka ce me?" Ta tambaye shi cikin dimbin mamaki. "Waheedah dai maa.. Dan Allah kar ki ce a'a.... Ina kaunar Waheedah...Kauna irin wadda gangar jiki ke wa zuciya. Zuciya ke aika sako zuwa ga rai. I loved her, with every fiber of my being.... _INA MASOYA KUMA MA'ABOTA KAMSHI MA SU KAUNAR KAMSASAWA A KODA YAUSHE? DOMIN KAMSHI RAHAMA NE.._ _TO KU MATSO, DOMIN WANNAN KARON MA ZAFAFA BIYAR SUN ZO MU KU DA TALLAN MASARAUTAR KAMSHI NA KAMFANIN TURAREN *YERWA INCENSE AND MORE*_ _A *YERWA INCENSE AND MORE* ZA KU SAMU TURARUKAN WUTA NA *GIDAH, NA KAYA, NA TSUGUNNO* BA A NAN KADAI SUKA TSAYA BA. AKWAI *KHUMRAHS* MASU KAMSHIN LARABAWA DANA FRUITS KAI DAMA KAMSHIN TURAWA. AKWAI KHUMRAHS TA MATAN AURE DA TA YAMMATA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN WANKA DANA SHAFAWA BAYAN AN KAMMALA WANKA.* BA ANAN TURARUKAN NA SU SUKA TSAYA BA. AKWAI *KULACCAM* MAI MATUKAR KAMSHI DA SANYAYA ZUCIYA, SANNAN SU NA DA *MADARORIN TURARUKA NA JIKI DA NA KAYA*_ _AKWAI TURAREN *AL'AJABU NA TSUGUNNO DA KHUMRAH* DIN SA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN GASHI NA CREAM DA KUMA SPRAY DIN SA NA FESAWA*_ _BA ANAN SUKA TSAYA BA. SU NA DA *TURAREN MOPPING, DA NA BANDAKI AKWAI NA RUWAN WANKI DA NA FESAWA A DRAWER KO AKWATI*_ _AKWAI KAYAN GYARARRAKI NA FATA. KUJERAR TSUGUNNO, KASAKE NA WUTA, COAL IGNITER TA KUNNA GARWASHI, ELECTRIC BURNERS DA ENGLISH COAL_ _AKWAI LAFFAYAS DA SAURAN TURARUKA NA KAMSHI KALA KALA_ _SU NA BADA KAYAYYAKIN SU AKAN FARASHIN SARI KO SAYA AKAN DAYA DAYA. SANNAN SUNA TURA KAYAYYAKIN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE. KAYAN SU YAN CHADI NE DA SUDAN DA KUMA YERWA WATO MAIDUGURI._ _KYAU, INGANCI DA RAHUSA SAI KAYAYYAKIN KAMFAMIN YERWA INCENSE AND MORE. SAI KUN GWADA ZAKU BAMU LABARI_ _NAMBAR TARHON SU DA ZAA KIRA KO MUSU MAGANA TA WHATSAPP ITACE: 08095215215_ _INSTAGRAM HANDLE DIN SU: @yerwaincense_and_more_ _YERWA INCENSE AND MORE: A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS AND MORE_ ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰[11/23, 9:02 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:54_ *SCHOOL OF NURSING AND MIDWIFERY* *Waheedah* ta cika da mamakin yadda ya san ina ne faculty din su kai tsaye ba tare da ya tambaye su ba, Yaje har kofar ya faka motar. Basira da fanna na fita ya sakawa motar lock. Waheedah ta saka hannu zata bude ta jita a datse. Hakan yasa su Basira shigewa ciki su bar ta. "Mungode.... Zan sauka." Shiru bai tanka ta ba. Niimataccen kamshin jikin su daya cakudi waje daya sai kamsasa motar yake yi. Ganin tamkar hankalin sa baya jikin sa yasa Waheedah sa ke cewa, "Ya Zayn.... Zan fita. " Juyawa ya yi ya sauke manyan idanun sa akan ta. Ta kasa jure kallon sa tana mai mayarda kan ta gefe, "Waye wancen yaron da na gan ku tare?" Ya tambayeta cikin isa da iyawa. Tambayar tasa ta daure mata kai ainun. Ina ruwan sa da wanda suke tare? "Magana na ke miki..." Ya sake fada hadi da juyawa ya fuskan ce ta sosai. Da kamar ba zata ce komai ba. Sai ta tuna da yanzun a karkashin kulawar su ta ke. Yana da ikon tambaya tunda yanzun sune tamkar marikanta Ba tare da kawo komai ba ta ce, "Ya Ibrahim..... " "Meye alakar ku da shi? U in particular. Uhm?" Ta danyi jim. Can kuma tace, "Abokin Yaya nane da ya rasu...." "Allah ya jikan sa ya gafarta masa " "Amin.. Nagode." "Ba wani abunda zaki ce bayan haka? Ba wata alaqa ta daban?" Ta saka hannu ta tura glasses din ta ciki kafin ta bashi amsa da, "Yace ya na...." "Uhm ya ki kayi shiru. Yace yana me?" "Dan Allah zan fita. Na yi latti wallahi." "Eh ki gayamun gaskia.." "Gaskiyar kenan." Ya kada kai kawai. Ya danna button ya cire mata lock. Ta fice da sauri bata waiwaya ba har ta shige ciki. Zayn ya samu kan sa da sakin tattausan murmushi. Kafin ya ja motar ya bar cikin makarantar zuwa ofishin aikin sa. ××××× Da sauri ya rufe laptop din gaban sa yana kallon lokaci a agogon da ke daure a wutsiyar hannun sa. Yana kammala komai ya dauki wayar sa da mukullin motar sa ya fice daga wajen aikin na su. Kai tsaye ya shige mota ya nufi makarantar su Waheedah yana mai sharara gudu. In dai ba an canza musu tsarin lectures din ba. Saura minti 20 a tashe su. Don haka yana karasawa ya samu waje yayi parking. Ya fito daga cikin motar ya jingina bayan sa. Yayin da hannuwan sa biyu ke zube acikin aljihunan gaban wandon sa. Ba jimawa sosai kuwa students suka fara fitowa daga cikin faculty. Ya gyara tsayuwar sa yana jiran fitowar ta. Ita da Basira ne suka fara fitowa sai fannah da ke bayan su. Basira ta bude baki tana, "Laa kinga ya dawo daukar mu.." "Yana ina?" Fanna ta tambaya tana leke. Waheedah na daga kai ta hango shi. Gabanta ya ja yayi turus. Ta kasa gane sabon lamarin da ya tsira. "Ko dai ko dai ...." Fannah ta fada tana dariya. "Ai kuwa dai .. Na ga ya fara folawa yasin." Basira ta bata amsa itama tana mai shekewa da dariya. Waheedah wani tuqwiqwin takaici ga taso ya tokare mata a wuya. Ta dube su tana yamutsa fuska, "Ku fa banzaye ne wallahi. Abun shirme zaku fara ko dai ko dai. Kaffa ku manta a gidan fa na ke. Maybe Maa ce tasa ya dinga kawo ni yana dakko ni. Yau ne fa kawai ya kawo mu sai wani dashare hakora kuke yi kafin ya ganku ma ya zata farin ciki mu ke dan zai dauke mu." "Yo ai gaskia abune na farin ciki. Sisi na kudin motar mu yau bai yi ciwo ba. Allah ya saka masa da alheri. Yau fa har dan party zan hadawa kai na. Da kudin motar yau da banyi amfani dashi ba. Zan sayo gurji da kifin salihu. Gefe daya kuma zobon baba larai." Fannah ta fada tana dariya. Tana direwa Basira ta dora da cewar, "Kamar kin shiga can cikin zuciya ta fannen mu. Sai dai ni ba zobo a budget dina. Kankarar ruwa zan siya ta foster Clark din shagon ma'aruf. Na korawa makogaro na. Ya kukaji wannan hadin?" "Superb kawalli. Lamarin zai bada color. " Duk bikin zancen nan da su ke Waheedah bata cewa komai. Ta shiga tafiya ahankali tamkar wadda kwai ya fashewa a ciki. Ita dai inde har Maa ce ta sa Zayn ya dinga kawota ya na kuma mayar da ita gidah idan an tashi gaskia bata so. Da da hali da an soke umarnin. Haka suka karasa har wajen motar sa. Yan faculty duk sai suka tsaya suna bin su da kallo. Musanman Zayn din da ke da madaukakin kyau . "Sannun ku da karatu.." ya fada. Hadi da shigewa cikin motar. Basira da fannah ma suka bude suka shiga . Waheedah ce kadai bata shiga ba. Tana ta raba idanu. Can dai ta bude murfin gaba ta shiga . Ya tada motar suka fita daga cikin makarantar. Motar shiru ba mai magana. Sai sanyin ac da ke dukan su. A haka suka karasa unguwar ta su fannah . Ya kai su har kofar gidajen su. Sai kuma ya juya kan mota suka dauki hanyar gidah su ma. Yana driving yana satar kallon ta. "Kina bukatar wani abun....?" Ya tambayeta cikin muryar lallashi. Sam bata ji ba. Don gaba daya ta lula duniyar tunani. "Waheedah...." Ya sa ke kiran sunan ta. "Na'am." Ta amsa shi kanta na kallon waje. "Kina bukatar wani abun?" "A'ah....." "Kin tabbata?" Nanma tayi biris bata ce masa komai ba. Kasan zuciyar ta take kunkunin ina ruwan sa da abunda take bukata? Uban yan kanzagin shisshigi da fadi baa tambaye ka ba. 🤣 Bai sake cewa komai ba. Domin shi kansa mamakin yadda ya ke susucewa akan Waheedah ya ke. Itace mace ta farko da yake bi yana kuma kwadaituwa da son kasancewa da ita ta hanyar halal. Gashi sam baya gaban ta. Shi kadai ya ke shirmen sa. A haka ya karasa gidah. Tun daga nesa baba mai gadi ya hango motar . Don haka da wuri ya bude gate din. Zayn na zuwa shiga kawai ya yi da motar sa ciki. Yana mai yabawa baba mai gadin shi kuma baban na saka masa albarka. Knocking tayi. Kafin ta danna door bell. Sai da Ahlam ta mula ta sha iska tukun sannan ta mike ta bude kofar. Gidan nan tamkar ba dazu da safe Waheedah tayi gyaren sa ba yanata kamshin turare. Yanzun kuwa yadda kasan yara ne sukayi dabdalar damben su a parlorn. Ga ledoji nan na chocolates Ahlam ta sha ta zubar su. Waheedah ta karewa ko'ina kallo tana kakalo murmushi. "Sannu da hutawa aunty..." "Yauwa my dear sis.... Cikina kamar yasan ke ce dawo. Yunwa nake ji wallahi." "Bara na cire kaya sai na dora abincin." "Yauwa pls .." Zayn da ke sauraron komai yayi Allah wadai da banzar dabi'ar Ahlam abincin da zata zuba acikin ta ma ba zata iya dafawa ba sai Waheedah ta dawo. Komai kaca kaca taki gyarawa. Takaici yasa ya durkusa ya kwashe ledojin ya zuba su a dustbin. Ya dauki air_freshener ta kamfanin turaren yerwa incense and more. Me kamshin oud oudi ya faffesa a parlorn. Zama yayi akan kujera. Ita kuma gogar taku ta cigaba da kallon da take. Tana kara volume. "Ba ni ruwa...." Ya fada yana kallon ta. "Waheedah.... Kawo ruwa. " "Waheedah ce zata ban ruwan?" "Eh to menene aciki? Tana kitchen. Hakama ruwan a kitchen ya ke. " "Ok." Kawai ya fada. Ya mike ya haye sama kansa na matukar sara masa. Tunane tunane ne dankare cikin zuciyar sa. Ya rasa ta inda zai kamo bakin zaren. Bandaki ya shige bayan ya murzawa kofar dakin na sa key. Saboda yadda kansa ke sarawa. Tamkar zai fado kasa saboda tsananin yadda yake masa ciwo ne. Yasa yana fitowa ya kwanta . Ba tare da bata lokaci ba kuwa bacci ya dauke shi Bai farka ba sai gab da magriba. Yayi sauri ya shiga bandaki yayi tsarki hade da dauro alwala. Ya sauka kasa don tafiya masallaci Ahlam bata kasan. Sai Waheedah da ke cikin kitchen tana wanke wanke. Da ke kofar a bude take. Tana tsaye agaban sink tana wanke wanken sanye cikin wata doguwar riga marar nauyi. Masallaci ya fice yaje yayi magriba. Ya zauna yana lazimi har aka kira ishai. Bayan sunyi ishai a jam'i ne ya karasa yan adduuoin sa sai kuma ya mike ya koma gidah A parlorn kasa ya zauna yana kallon news a CNN . Waheedah ta kammala aiyukan ta ta shige daki ta saka key. Har ta shige ciki bai dai na waiwayon kofar dakin ba. Yarinyar na tafiya da nutsuwar sa, Tunanin sa dama gangar jikin sa gaba daya. Ya yinda itace FARIN CIKIN ZUCIYAr sa. Kallonta kawai idan yayi sai ya samu nutsuwa da kwanciyar hankali. Ta yaya zai gaya mata abunda ke cikin zuciyar sa akan ta? Taya zai sanar da ita ce FARHATAL QALB din sa? Ta ya ya zai gaya mata itace macen da yake ta dakon soyayyar ta tsawon lokaci? Ya sauke ajiyar zuciya kawai So ya ke ya samu ko da number wayar ta ne.... "Anya tana da waya ne ma?" Ya tambayi kansa cikin gasgatawa. Ya cigaba da kallon news har wajen 12 saura na dare. Daga bisani ya haura sama don yin bacci. Ya nufi dakin Ahlam ya murda yaji a kulle. "Ki gayawa malamar aji.....Da hausa room) Kunnuwan sa suka jiyo masa maganar aminiyar Waheedah . Da alama waya suke yi. Kuma a handsfree ta sa ka. Ya girgiza kai kawai ya wuce dakin sa. Ko da ya shiga bandaki ya wuce ya dauro alwala da wanka. Ya zura kayan bacci. Wayar sa ya janyo ya shiga Whatsapp yaci sa'a kuwa Awais yana online. "Aboki na...." Ya aika wa Awais ta Whatsapp. "Ah maza ya ne?" "Steady kawai.... " "Yauwa, Na ce wacece malamar aji a bloggers dinnan ne?" Awais ya aika masa da emojis na dariya da hawaye kafin ya amsa shi da, "Aisha falke mana. Northern hibiscus. Itace suke kira da malmar aji. " "Alright... Thanks" Dai-daita kwanciyar sa yayi akan gado. Ya shiga Instagram yayi searching page din northern hibiscus. Yana shiga kuwa yaga sabon post da ruwan comments a kasan sa. "Assalamu alaikum Malama.... Ya kamla da dan mutum? Pls keep me anonymous, Ni amarya ce. Malama miji na ne ko shekara bamu yi da aure ba ya canza. Dama can kafin auren baya kauna ta. Na dauka idan anyi komai zai warware. Wallahi Malama sam bana gaban sa. Bashi da aiki sai chatting da yammata a duk wasu social media handles... Kullum idan na duba wayar sa sai naci karo da abubuwan bacin rai. Tamkar ba miji da mata muke ba, Yanzu ma na bara so a parlorn kasa ni ina daki na a sama. Sai ya kusan raba dare acan yana kallo. Malama da yan aji dan Allah a temaka mun da shawara. I will be in the comment section. Thank you." Mamaki ne ya mamaye sa. Ganin yadda ta girba zance tiryan tiryan kamar gaske. Comments din ya fara bi wasu na bin bayanta wasu na bin bayan sa. Wasu kuma zage ta suke tas. Kasa cigaba da karanta comments din yayi ya fice daga page din Ya sa ke searching HausaRoom don ganin wanda ta kai can din. Ya cika da mamakin ganin writeups kala kala har ya zo kan wanda yake da tabbacin natan ne. "Assalam.. greetings Malama. Hide my ID. I got married to the absolute love of my life some months ago. Dan ko shekara ba muyi da aure ba. Gaba daya na kasa gane kansa ya canza. Sam bana gaban sa. Amarya ce ni amman yadda kika san wadda ta tsufa agidan miji haka na gundure shi. Sam bama having lokacin kan mu ni da shi. Baya shiga harkata kwata kwata. Gashi da yawan kai korafe korafe wajen manya. Da ke ni da shi first cousins ne. Manya sun shiga tsakani sau ba adadi amma gaba daya yaki canza halayen sa. Maganar da na ke miki yana kasa yanzu a parlor yana kallo sai ya raba dare acan. Ya zanyi please? Ku ban shawara. Thank you." Yana karasa karantawa ya daga kansa sama yana madaukakin mamakin Ahlam lalle ta wuce gaban tunanin sa. Yan social media ta dauka yan uwa da take zuwa tana fadan matsalar ta. Wani abun takaicin ma ta mayar da lefin ta kan sa. Ya cigaba da bin comments wani ya bashi dariya wani haushi. "Amarya? Kuma first cousins? Yar uwa baku da manya ne a naku dangin da kika ketare su kikazo bidar shawara a duniyar social media? Ni dai ga dukkanin alamu kece me matsalar ba mijin ba wallahi. Allah wadaran naka ya lalace. Irin wannan matan gaba daya basuda sirri. Mijin poster idan kaga post dinnan kana kuma da raayin kara aure ka neme ni please. Zan baka kanwata. Tanada sirri ba zaa taba jin kan ku ba. .... Allah ya kyauta " Zayn ya karasa karanta comments din wani mutumi daya tankawa writeup din Ahlam. Mutane da yawa kuma sunyi supporting maganar sa. Kowa ita ya dinga ba lefi. Da wannan Zayn ya kashe data dinsa ya sai ta alarm yayi kwanciyar sa bayan ya yi azkar na kwanciya bacci.... _INA MASOYA KUMA MA'ABOTA KAMSHI MA SU KAUNAR KAMSASAWA A KODA YAUSHE? DOMIN KAMSHI RAHAMA NE.._ _TO KU MATSO, DOMIN WANNAN KARON MA ZAFAFA BIYAR SUN ZO MU KU DA TALLAN MASARAUTAR KAMSHI NA KAMFANIN TURAREN *YERWA INCENSE AND MORE*_ _A *YERWA INCENSE AND MORE* ZA KU SAMU TURARUKAN WUTA NA *GIDAH, NA KAYA, NA TSUGUNNO* BA A NAN KADAI SUKA TSAYA BA. AKWAI *KHUMRAHS* MASU KAMSHIN LARABAWA DANA FRUITS KAI DAMA KAMSHIN TURAWA. AKWAI KHUMRAHS TA MATAN AURE DA TA YAMMATA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN WANKA DANA SHAFAWA BAYAN AN KAMMALA WANKA.* BA ANAN TURARUKAN NA SU SUKA TSAYA BA. AKWAI *KULACCAM* MAI MATUKAR KAMSHI DA SANYAYA ZUCIYA, SANNAN SU NA DA *MADARORIN TURARUKA NA JIKI DA NA KAYA*_ _AKWAI TURAREN *AL'AJABU NA TSUGUNNO DA KHUMRAH* DIN SA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN GASHI NA CREAM DA KUMA SPRAY DIN SA NA FESAWA*_ _BA ANAN SUKA TSAYA BA. SU NA DA *TURAREN MOPPING, DA NA BANDAKI AKWAI NA RUWAN WANKI DA NA FESAWA A DRAWER KO AKWATI*_ _AKWAI KAYAN GYARARRAKI NA FATA. KUJERAR TSUGUNNO, KASAKE NA WUTA, COAL IGNITER TA KUNNA GARWASHI, ELECTRIC BURNERS DA ENGLISH COAL_ _AKWAI LAFFAYAS DA SAURAN TURARUKA NA KAMSHI KALA KALA_ _SU NA BADA KAYAYYAKIN SU AKAN FARASHIN SARI KO SAYA AKAN DAYA DAYA. SANNAN SUNA TURA KAYAYYAKIN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE. KAYAN SU YAN CHADI NE DA SUDAN DA KUMA YERWA WATO MAIDUGURI._ _KYAU, INGANCI DA RAHUSA SAI KAYAYYAKIN KAMFAMIN YERWA INCENSE AND MORE. SAI KUN GWADA ZAKU BAMU LABARI_ _NAMBAR TARHON SU DA ZAA KIRA KO MUSU MAGANA TA WHATSAPP ITACE: 08095215215_ _INSTAGRAM HANDLE DIN SU: @yerwaincense_and_more_ _YERWA INCENSE AND MORE: A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS AND MORE_ ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 [11/23, 9:02 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:55_    *Tun* asubah daya tashi bai koma ba har gari yayi haske. Already yayi wanka. Mai ya shafa da dangin su turare ya taje kwantacciyar sumar kan sa. Ya sauya kaya zuwa manya . Riga da wando na shadda. Kalar toka. Samfarin Bauchi style. Ba kadan ba kayan sun amshi zatin haibar sa. Fita yayi daga cikin dakin. Ahlam na parlorn sama a zaune. Idanunta sun kawo ruwa sun kumbura. Da alama kuka taci ta koshi. Hakan yaso bashi dariya ya danne. Ya zagaya ya zauna shima akan kujerar . "Ciwon idanu kike?" Kallo ta watsa masa. Ta mayar da idanunta gefe. "Harara kuma..... Meya faru?" "Au tambaya kake yi me ma ya faru? Kan babban bala'in can." Wayar sa ya ajiye a gefe ya koma ku sa da ita ya zauna. Hade da janyo hannuwanta cikin nasa yana matsawa. Yayin da idanun sa ya narkar da su akanta. Duk janye janyen ta sai da ta hakura ta sallama. Rungume ta yayi a jikin sa yana shafa gadon bayan ta da hannun sa. "Meya faru .... Uhm?" Ya rada mata acikin kofar kunnenta. "Ni ka rabu da ni....." Ta shiga tirjewa. "Sssshhh... Calm down! Ahlam, Yanzu abubuwan da ke faruwa da mu. Bakya ganin maslaha shine mu zauna mu biyu mu kamo bakin zaren? Ba ruwan third party....ki ce wani abu mana... Banason wannan kawar ta ki tana shiga al'amuran mu. Kinji dear wifey.?" "Kawata ce ta rai da rai... Wani baren na gayawa? Kai ma kasan kai ne mara gaskiya. Kana treating dina kaman wata baare. " "Ahlam... Meyasa ba zaki amince ke me laifi ba ce.? Okay fine! Ni na yadda nima me lefi ne. Allah ya baki hakuri. To me zai hana ke ma ki fito ki bada hakurin? Ki sauya halayen ki. Ki rungumi igiyoyin auren da ke tsakanin mu? Eh Ahlam... Why ?" Ya ki ce jikin ta tayi daga nasa. Tana hura hanci. "Ni babu wani laifi da na ke da shi. Kai ne me laifi. Don haka kai zaka canza. Ba ni ba. Atoh." "Haka kika ce?" "Eh..." "Okay fine..." Ya fada hade da mikewa ya koma cikin dakin sa ya janyowani dan box ya dauki abunda zai dauka ya zura a aljihu. Har zai sauka sai kuma ya juya ya dube ta, "Akwai wani abun da kike bukata babu? Ko na abinci haka?" "Subscription dina na Netflix za kayi renewing. Sannan data plan dina ma has exhausted ... Sai ka mun renewing. " Wayar sa ya duba ya yi renewing mata dukkanin abunda ta fada. Sai kuma ya zaro dubu biyu ya ajiye agaban ta. "Gashi ko zaki bukaci wani abun daban. Na fita aiki " Ba godiya baare Allah ya dawo da kai gidah lapia. Ta cigaba da danna wayar hannun ta. Girgiza kai kawai ya yi. Ya karasa sauka . Su kayi kicibus da Waheedah da ke gyara zaman sandal din kafarta zata fita "Ina kwana...?" Ta gayshe da shi cikin zazzakar muryar ta mai dadin sauraro da dimbin ladabi. "Alhamdulillah... Kina lapia?" Ya amsa. Ya kuma ji dadin gayshe da shi da take yi. Ya manta yaushe rabon da Ahlam ta gayshe shi tun satin biyu farko na auren su. "Alhamdulillah....." Ta amsa shi. Hade da bude kofar. Ya fita. Ita ma ta fice. Cikin zuciyar ta tanata kwarara adduar Allah yasa ba zai dauke ta ba. Bata karasa adduar ba tajiyo shi yana cewa, "Muje ko? Motar awaje nayi parking tun asubah." Ta kasa cewa komai. Tamkar ta fasa ihu saboda takaici. Ta daga hannu tana nuni da yatsan ta cikin gidan. "A...an..abincin safe." Ta samu kanta da amsa shi da haka. "Oh abinci ko. Ko zaki mun packaging ?sai na tafi dashi office. " "Toh.." Ta fada, Hade da juyawa ta koma cikin gidan. Ta harhada komai ta saka acikin kwando . Komai tsaf tsaf. Kamshi sai tashi yake yi. Already ya fita yana jikin motar sa awajen . "Gashi .." "Alright... Thank you! " Ya shiga motar ya tashe ta. "Shigo mana..." "Okay .." Shiga tayi . Kanta a kàsa sai murda yatsunta take. Ta rasa madafa. Har sun hau kan titi ya juya ya kalleta. Kafin ya zaro wayar da ke aljihun gaban rigar sa. "Rike.... Naga ba ki da waya ko?" Ta daga kai alamun eh. Kafin ta danyi jim kuma. Can ta ce, "A'a ka bar shi.." Ya danyi murmushi. Kwarai matuka yana kaunar halayen Waheedah. Yarinya mai nutsuwa da cikar kamala. Ga ladabi da biyayya. "Ni ba yayan ki ba ne?" "Shi ne..." "Tohm dan Yayan ki ya baki waya wani abune?" "A'ah." "To saboda emergency issues haka dai bama fata. Amma ai ya kamata ace da waya a hannun ki. Ko dan saboda pdfs na books da assignment haka na school. Ko?" "Eh..." "Yauwa to rike." Karba tayi da hannu biyu. Waya ce Samsung mai kyau purple color. Daga gani kuma sabuwa ce. "Nagode Allah ya saka da alkhairi ya kara yalwar arziki." "Aamin Amin. Ban kuma ce kije kina yadawa ba kan na baki waya da sauran su. Ga wani charger nan idan kin bude wajen nan zaki ganta type c ce. Akwai sabon sim aciki. Allah ya bada sa'a ." Sai jujjuya wayar ta ke. Ba kadan ba wayar ta tafi da ita. Ga ta da kyawu kuma sam babu nauyi. Ta janyo charger ta rike hade da wayar. Gaba daya dimbin farin ciki ya mamaye mata zuciya da duk wasu gabobi na jikin ta. "Nagode.... Nagode Allah ya saka da alkhairi. Allah ya kara budi. Nagode " Yadda fuskar ta ta mamaye da farin ciki ne ya samu kansa shi ma da yin murmushin. Har suka karasa layin su fannah sam Waheedah hankalin ta na kan wayar ta. Sai danne danne ta ke. Zayn ya yi parking a kofar gidan . Ya zuba mata idanu "Banda dai kule kulen samari. Ki tsayda hankalin ki akan karatu kinji ko? " "Insha Allah..." Tana daga kai taga ai har sun karaso "Laaa" ta fada da sauri ta fice. Ta shige gidan su Basira suka biyawa Fannah. Waheedah ta zaro wayar tana nuna musu. Suka shiga tsalle suna masu tayata murna sosai suma. Nan take taji kaso goma sha biyar acikin tsanar da tayi masa ya goge a zuciyar ta. Suka shige motar ya ja su sai school of nursing. Har kofar twin theatre da za suyi lectures din ranar ya kai su. Waheedah ta shiga rudani mai tattare da mamakin Zayn . Ta kasa gane kan yadda yasan komai na daga harkar karatun su . "Suna jiran ki fa..." Ya fada yana nuna mata su Basira da ke tsaye suna jiran tafuto daga mota su tafi aji. Ta kasa ce masa komai. Ta fita daga cikin motar tana waiwayon sa. Murmushi ya sa ki kawai. Ya ja motar sa ya fita daga cikin harabar makarantar. Ya yin da su kuma suka shige ajin da zasu dauki darussan ranar. ×××× Sannu a hankali haka kwanaki ke ta tsere mana. Waheedah sunyi sabo kwarai matuka da Zayn. Ta dauke shi tamkar madadin yayanta Kamal. A nasa bangaren kuwa dakon jidalin kaunar ta ne kullum ke dada tasiri a zuciyar sa da gangar jikin sa. Yana kaunar Waheedah fiye da yadda alƙaluma zasu rubuta. Zuciyar sa na begen samun Waheedah a matsayin matar aure. Gangar jikin sa na ingiza da kwadaituwar kasancewar Waheedah a tattare da shi. Amman gaba daya ya kasa sanar mata. Ta kuma kasa gane inda ya nufa. Ta riga da ta dauke shi a matsayin dan uwan ta na jini. Tamkar babu aure a tsakanin su. Ganin yadda kullum ya ke dada karewa a tsaitsaye. Gashi Maa ta ki zama ta fuskanci maganar. Ranar da ya sake zubewa ya nemi rokon alfarmar samun Waheedah. Ta wanke fuskar sa da gigitaccen marruka a dama da hagu na gafen fuskar sa. Bai sake bi ta kanta ba da maganar. Kai tsaye ya samu mahaifin sa ya sanar da shi. Alokacin kuma Ummimi mahaifiyar mahaifin su ta zo . Zayn ya kasa cigaba da boye maganar. Daman Ahlam ta karasa kai shi karshe da halayen ta. Tamkar zaman haya haka suke yi a gidan na su. Ta tattara shi ta watsar a gefe. Hakki na rayuwar aure ma sai ya ta rokon ta zata bashi dama. Idan kuwa bataga dama ba sam bata bari ya kusance ta. Dukkanin abubuwan da ke faruwa daman dangi sun sani. Don haka zuwan da Ummimi tayi ta kirawo dukkanin sauran yaran nata da ke kusa da matayen su. Ciki har da mahaifiyar Ahlam. Ummimin tace gwara ayi me yiwuwa. Ta yanke ta gille. Ahlam dinma Ummimi ta sa Zayn ya kawo ta gidan na The Adams Family. A babban parlorn gidan duk suke a zazzaune. Ahlam sai wani fiffika ta ke yi. Ummimi tayi gyaran murya ta fadi komai a takaice. Kasancewar kowa ya san masaniyar tsakanin Zayn da Ahlam . "To ni Ummimi menene laifi na? Shi ne tun farko dama ai ba kauna ta yake ba. Bayan munyi aure halayen sa suka fito " Ahlam ta fada tana hararar Zayn. "To naji mu dauka ace hakanne. Ke menene yasa kike tauye masa hakkokin auren sa da ke kan ki? Eh? Tsinke wannan bakya dauke wa karya nayi?" "A'a..." "Toh kadan kenan daga cikin sakacin wasu matan akan bai wa yan aiki ragamar komai na rayuwar aurensu......🤸 _INA MASOYA KUMA MA'ABOTA KAMSHI MA SU KAUNAR KAMSASAWA A KODA YAUSHE? DOMIN KAMSHI RAHAMA NE.._ _TO KU MATSO, DOMIN WANNAN KARON MA ZAFAFA BIYAR SUN ZO MU KU DA TALLAN MASARAUTAR KAMSHI NA KAMFANIN TURAREN *YERWA INCENSE AND MORE*_ _A *YERWA INCENSE AND MORE* ZA KU SAMU TURARUKAN WUTA NA *GIDAH, NA KAYA, NA TSUGUNNO* BA A NAN KADAI SUKA TSAYA BA. AKWAI *KHUMRAHS* MASU KAMSHIN LARABAWA DANA FRUITS KAI DAMA KAMSHIN TURAWA. AKWAI KHUMRAHS TA MATAN AURE DA TA YAMMATA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN WANKA DANA SHAFAWA BAYAN AN KAMMALA WANKA.* BA ANAN TURARUKAN NA SU SUKA TSAYA BA. AKWAI *KULACCAM* MAI MATUKAR KAMSHI DA SANYAYA ZUCIYA, SANNAN SU NA DA *MADARORIN TURARUKA NA JIKI DA NA KAYA*_ _AKWAI TURAREN *AL'AJABU NA TSUGUNNO DA KHUMRAH* DIN SA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN GASHI NA CREAM DA KUMA SPRAY DIN SA NA FESAWA*_ _BA ANAN SUKA TSAYA BA. SU NA DA *TURAREN MOPPING, DA NA BANDAKI AKWAI NA RUWAN WANKI DA NA FESAWA A DRAWER KO AKWATI*_ _AKWAI KAYAN GYARARRAKI NA FATA. KUJERAR TSUGUNNO, KASAKE NA WUTA, COAL IGNITER TA KUNNA GARWASHI, ELECTRIC BURNERS DA ENGLISH COAL_ _AKWAI LAFFAYAS DA SAURAN TURARUKA NA KAMSHI KALA KALA_ _SU NA BADA KAYAYYAKIN SU AKAN FARASHIN SARI KO SAYA AKAN DAYA DAYA. SANNAN SUNA TURA KAYAYYAKIN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE. KAYAN SU YAN CHADI NE DA SUDAN DA KUMA YERWA WATO MAIDUGURI._ _KYAU, INGANCI DA RAHUSA SAI KAYAYYAKIN KAMFAMIN YERWA INCENSE AND MORE. SAI KUN GWADA ZAKU BAMU LABARI_ _NAMBAR TARHON SU DA ZAA KIRA KO MUSU MAGANA TA WHATSAPP ITACE: 08095215215_ _INSTAGRAM HANDLE DIN SU: @yerwaincense_and_more_ _YERWA INCENSE AND MORE: A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS AND MORE_ ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 [11/23, 9:02 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:56_ _____    Ahlam ta daga idanu da sauri ta dora akan Ummimi. Kafin cikin bacin rai da takaici tace, "Bangane ba Ummimi.... Sakacin me nayi?" "Da fari kafin ma a samo miki me tayaki aiyukan. Ba almajirai kika dauka har biyu ba yara suke gudanar da aikace aikacen gidan baki daya?" Ba tare da ta ce komai ba. Ta zumbura baki gaba tana mai yatsina fuska. Ummimi ta sake zare mata idanu, "Tambayar ki na ke kinyi shiru. Haka ne ko ba haka ba ne?" "To ai aiyukan ne sunyi yawa ba zan iya ba ." "Haba Ahlam, To menene ladan da zaki samu na rayuwar auren idan har bakya aikace aikacen gidan da mijin ki zai sanya miki albarka? Kullum kina kwance kamar ruwa lamama. Da waya a hannun ki hannu bibiyu. Tunda na ke ban taba ganin me danna waya a duniya irin ki ba Ahlam. Na hane ki tun kafin auren nan ashe baki dai na ba? Kinyi uwar watsi da zance na.... " "Ummimi please ... Abar zancen nan." "Ba za'a bari ba. Ummimin kike kalla kina abar zancen nan? Wacece ke? Shashasha, sakarya. " Cewar alhaji nouh mahaifin na Ahlam kuma da ga Ummimi. "Yi hakuri Baba. Kiyi hakuri Ummimi." Ahlam ta basu hakuri. Kanta a kàsa. Ya yinda kasan zuciyar ta ke mata zugi. "A mata afuwa Ummimi..." Farfesa Adams ya fada yana murmushi "Ai ni baki daya ba ni da tace wa... Sai fatan shiriya. Allah ya kuma ya huci zukatan dukkanin mu Amin." "Amin Ummimi." "Amin." "Zayn wane hukunci ka yanke akai eh.?" Alhaji Nouh mahaifin Ahlam ya tambaye shi. Kan Zayn a kàsa cikin ladabi yace, "Duk hukuncin da kuka zartar ya yi." "A'ah ai ba zamu tauye maka hakki ba son. Kuma magana ta gaskia duk wanda ya zauna ya auna rayuwar da kukayi da Ahlam zai ga kana cutuwa aciki sosai. Ba bu kuma iyayen da zasu so haka ya faru da dan su. Dan haka ni de a nawa ra'ayin. Rabuwa da Ahlam shine mafi alkhairi a tattare da kai." Da sauri Ahlam ta daga idanu ta sauke akan mahaifin ta jin abunda ya ke cewa. Saboda bata taba zato ko tsammanin haka daga gare shi ba. "No kar ka ce ha ka dan uwa. Ni tunanin da na ke ma Allah yasa laifin ba daga Zayn ba ne. Saboda yanada zurfin ciki matuka." Farfesa Adams ya fada yana kallon Zayn Shi dai Zayn kanzil bai ce ba. Alhaji Nouh ya girgiza kai kafin cika daga yatsa ya nuna Ahlam yace, "A'ah zancen nan fa ba sabo bane. Anyi fadan Anja kunnen yarinyar nan yafu a kirga. Ni da kai na gata ba karya nake ba wallahi sai da na kirata waya video call lokacin ina Cappadocia. Na ja kunnenta sosai tace mun ta dai na . Ashe ashe labarin kanzon kurege ne. Don haka babu ruwan Zayn wallahi. Ai dama na sha jiyota da mahaifiyar ta ga tanan tana mata fada akan yin aiki da dai na sangarci saboda aure zatayi. Amman taki yi. Ga banzan halayen data tsira na gayawa kawa komai. Da turawa bloggers neman shawara duk fadin dangin da muke da shi ba mu isheta ba mu sai iyayenta na waya. Na karanta writeups dinnan ba adadi wallahi. Ina mamaki wanda ko a mafarki ban taba zato ko tsammanin haka ba. Kuma wallahi wallahi yarinyar nan ba ta kaunar Zayn." Baki daya sai akayi masa caaaa jin abunda ya fada a karshe kan Ahlam din bata kaunar Zayn. "Zancen ka na karshe da gyara ...." Ummimi ta fada tana murmushi. Alhaji Nouh ya girgiza kansa kafin ya cigaba da cewa, "To bata kaunar tara iyali da shi. Wai kamar Ahlam har ta san ta dinga shan contraceptive pills? Kuma guzurin su tayi ta tafi su da gidan. To Ummimi bata kaunar karuwa da shi ai bata kaunar shi wallahi. " "Eh to da wannan gaskia..." "Yauwa ..Ni dai idan ana neman shawara ne.  Shawara daya zan bayar itace ta rabuwar su. A raba auren nan dubi yadda yaron nan ya zama fisabilillahi. Tamkar ba Zayn ba. Ita kuma dubi yadda take hawa kamar farashi. Idan aka bar shi ya cigaba da zama da ita tabbas an cuce shi. A cire batun zumunci a dubi hanyar gaskiya. Idan ya cigaba da zama da ita Allah karasa illata shi zata yi. Tunda dukkanin abubuwan da suke faruwa ma ba shi yake fada ba tursashi ake idan an ga damuwa a tattare da shi. Kuma ace kaman Ahlam kuna garin nan unguwa ma kusan daya amman bata san ta zo nan gidan ta gayshe da surukan ta ba? Kafin ku zama surukan natan dan uban ta ai iyayen ta ne ku. Kullum 24/7 yarinyar nan tana online tana chatting. Gaba daya rayuwar auren a wasa ta dauke ta da kuma shiririta. Saboda haka gwara a kawowa tufkar hanci. Dan Allah Ummimi.. ko kuwa Yaya?" Ya juya saitin Yayan su mahaifin su Zaid . Alhaji Nouruh. Alhaji Nouruh ya sauke nannauyar ajiyar zuciya kafin ya dubi Ummimi can ya ce, "A duk sanda akayi saki al'arshin ubangiji na girgiza. Aure martaba ne raya sunnah ce ta manzo SAW. Sannan rabuwar sa kuma ba'aso idan har ba da wani kwakkwaran dalili ba. Sannan wannan aure dai na zumunci ne akayi. Ba kuma a kansu aka fara ba. Ba kuma zaa dena a kan su ba. Insha Allah, Sai dai zance na gaskiya auren Zayn da Ahlam zamantakewar su tazo da tangarda. Kamar da cutuwa acikin sa. Kada rayuka su zo suna baci gaskia. Ba fata muke ba. Kada alakar su ta janyo barakar rabuwar zumunci." Cewar Alhaji Nouruh "Haba haba su din banza. Mu muka haife su fa ba su suka haife mu ba dan uban su. Aure kuma ma dena zancen rabuwar sa. Haka zasuyita zama dole su hakura." Farfesa Adams ya karasa fada cikin fushi a hasale. Ummimi da ke gefe tana sauraron dukkanin su. Har suka karaci hayagagar su kafin tace, "Duk naji bayanan ku..... Kusan wannan shine karo na farko da muka fara samun sabani a aurarrakin zumuncin da muke hadawa. In dai ban manta ba ko?" "Zancen ki haka yake Ummimi." "Hakane Ummimi." "Tabbas..." Baki daya suka shiga amsa ta. Ta gyada kai kafin ta cigaba da cewa, "Ya ku ke ganin zamu shawo kan wannan matsalar iye?" Alhaji Nouh ya numfasa kafin cikin matsa hannuwan sa biyu yace, "Tunda abun ya fara zuwa da haka, Ummimi me zai hana ..." Sai kuma yayi shiru bai cigaba da fada ba. "Ina sauraron ka ... Me zai hana me?" Hannun sa ya daga tamkar zai yi nuni da wani abun sai kuma yace "Me zai hana abar hadakar auren nan da akeyi. A dan dakata haka. Tunda 'baraaka ta fara shigowa ciki . Ko kuwa?" Alhaji Nouruh ya kada kai da jin abunda dan uwan na su ya fada. Kafin shima yace, "Gaskia hakan ya kamata. A dakata din. Allah sa hakane yafu alkhairi." Farfesa Adams yayi shiru bai ce komai ba. Fyace muzurai da yake ta faman yi. Domin bayasan rabuwar auren nan na su Zayn.  Cikin kufulewa yace, "Ga Jannat nan da Zaid suna zaman su cikin lumana da kaunar juna. Ku yarda wannan dinma ba lefin Ahlam ba ne. Sai dai Zayn. " Haj Hameedah na daga gefe ita da sauran matan. Sai dai su saurara su kuma bi su da kallo. Su kara da Amin idan hakan ta kasance. "A'a Adams. Dan Allah ka dai na dorawa yaron nan lefi. Wallahi kaji rantsuwar musulmai? Yarinyar nan Ahlam itace me lefi. Duk duniya kaga ba wanda zai darani saninta sama da mahaifiyar ta ko? To ga mahaifiyar ta a zaune . Wallahi ko ita ta fada lefin Ahlam ne. Wannan yarinyar da kakeji da gani batada mutunci. Akazo aka hadata da yaro mara hayaniya taketa cutar sa. Zaki dai na kallo na ko sai na zo na buge kan ki anan wajen? Shashasha, sakarai da batasan me yake mata ciwo ba. " "Kayi hakuri ... Dan Allah kayi hakuri." Zayn ya shiga bashi hakuri . Saboda magana yake tamkar zai tashi ya bugeta... "Yanzu ya muke ciki ne ?" Ummimi ta sake fada . "Duk yadda kika tsara Ummimi. " "Abunda kika yanke shi za'ayi." Ummimi ta daga idanu ta sauke akan Ahlam dake zaune a gefe. Ta sakala wayarta dan balai ta kasan kujera tana dannawa. Ya yin da shi kuma Zayn ke gefe ya rakube. Ya rame ainun tamkar majinyaci da yayi shekaru yana ciwo. Yayi bakikkirin da shi tamkar ba Zayn ba. Ta sauke nannauyar ajiyar zuciya kafin tace, "Dama wannan tsari na hada auren nan ni ce na kafa shi. Kuma Alhamdulillahi dukkanin aurarrakin da muka hada akayi har yau kowanne suna cikin zaman lapia da dadi babu dadi dai sun rungumi tasu kaddarar. An kuma samu zuri'ah mai tarin albarka ta hakan. Hakika baki yayi kadan wajen zayyano godia ta agare ku. Ubangiji Allah ya saka muku da alkhairin sa mafifici. Kun bani dama batare da gazawar ku ba. Dukkanin ku da yaran ku. Duk wadanda na hada aure sun karba basuyi musu ba. Alhamdulillahi wallahi ina alfahari da hakan. Ko bayan rai na na san zuriyata yan albarka ne. Nagode muku. Godia mai kima da dimbin fatan alkhairi da albarka." "Amin Ummimi ." "Amin Ummimi " "Amin Amin" "Allahumma Aamin."" Dukkanin yan cikin parlorn suka hada baki wajen amsa adduoin Ummimi. Ta kurbi ruwan da ke hannun ta. Kafin ta cigaba da cewa, "Zayn da Ahlam suma basuyi musu ba sun bi umarnin mu. Sun amince an musu auren nan ba tare da wata husuma ta taso ba ko baraka da za'ai auren nan. Lamun lapia akayi biki aka kare. Don haka ko yanzu kasuwa ta tashi dankoli yaci riba. Alhamdulillah Allah yayi musu albarka. Wannan sabani da suke samu a tsakani. Ina fatan Allah yasa hakane yafu zaman alkhairi. Sannan kamar yadda kuka fada din. Nayi dan nazari naga hakan zai fi. Tunda yanzu komai yana tafiya ne da zamani. Kuma bazeyiwu mu dinga tauye hakkuna ba gaskia. Daga yanzu maganar auren zumunci da muke na tsakani an soke .  Tunda al'adace ba jazaman ba ne. Dukkanin wanda ke raayin karo aure daga wani dangin sai ya karo. Wanda ba suyi ba dake shirin yi kuma sunada wasu daban a waje da suke so. To suma duk mun lamunce mun amunce su auro su. Wadanda kuma suke da raayin auren na gidah sai su aura. Amman ba takura. Daga yau na cire wannan takunkumin na auren dangi. Wadanda mukayi a baya idan har an shiga hakkuna muna neman gafarar Allah ya yafe mana. Kuma kuma ku yafe mana baki daya. Allah ya karawa zumuncin mu kwari da karko. Allahumma Amin." "Amin ..." Baki dayan su suka hada baki wajen amsa ta. "Saboda haka zancen cigaba da zaman su tare. Gaskia babu lallai babu kuma dole. Idan dukkanin su sunyi naam da cigaba da zama to sai a sake jan kunnuwan su. Idan daya baya raayi ko kuwa dukkanin su basayi. To gaskia gwara a raba din shi zai fi zama alkhairi. Sannan Zayn bazamu tauye maka hakki ba idan kanada wadda kake so ka karo aure karkaji nauyin komai ka yi magana manya su shiga ciki kaji?" Da sauri ya samu kansa da daga mata kai alamun eh. Kafin cikin ladabi yace, "Eh Ummimi... Tohm, In sha Allah. " "Yauwa. .. To Allah ya muku albarka amin. Ka nada wadda kake so a tambayo maka aurenta ka auro ko?" Nan ma ya daga kansa alamar eh. Ahlam dake gefe ta bude baki, "Kishiya? Kishiya? Ummimi zaki bari ya karo aure? Yamun kishiya?" "Ke ummimin ki ke fadaawa magana haka?" Zai tashi ya bugeta suka riko shi. Daman alhaji Nouh akwai saurun fishi da hawa doron zuciya. Kuka ta saka. Tanayi tana bubbuga kafafu ita ga shafaffiya da mai da ba zaa karowa kishiya ba. "Wallahi sai dai a raba auren . Ni ba zan zauna da kishiya ba. " Kuka take sosai harda shessheka. Ummimj ta kalleta ta tabe baki. Ta dubi Zayn kafin tace dashi, "Wacece?" Ya samu kansa da yin murmushi kafin yace, "Wata ce Ummimi... Ba yar uwa ba ce." "Masha Allah..... Amman dai tanada hankali ai" "Tanada hankali. Ga nutsuwa, Tanada tarbiyyah . Tanada kulawa kuma sosai. " Yanata magana yana murmushi shi kadai. Tamkar Waheedah ce agaban sa. Ummimi tanata nazarin sa. Ta kuma tabbatar koma wacece yarinyar gasksia Zayn yana kaunarta. Sai fatan Allah yasa aurota da zaiyi ya zama alkhairi. Haka suka cigaba da zama anata zantawa. Daga karshe dai aka tsaya akan barin auren Zayn da Ahlam bisa rokon da farfesa yai ta yi. Amman da sharadin inde Ahlam ta sake wani lefin to auren su ya kare zaa raba igiyar auren. An kuma lamunce Zayn ya auro koma wacece yake so. Ba shi ba har sauran yan uwa na dangi kowa zai iya auro wanda yake so daga wani tsatson. Suka ci abinci. Aka dau hotuna na tarihi. Kafin daga bisani wadan da zasu bi jirgi a ranar su kuma gidajen su duk suka tafi. Wanda zasu kwana su tafi da safe kuma suka koma cikin gidah. ××××××××× *Yana zaune a parlorn sama shi kadai. Domin Ahlam fushi take dashi sosai bata shiga harkar sa tun da suka baro wajen su Ummimi ta kulle kanta a daki tana kuka. Wayar sa ya janyo. Daman jikin sa sai ingiza shi yake da yayi mata magana. Ya danna button din WhatsApp ya shiga ciki. Yana dubawa ya ganta online. Dp (display picture) dinta kuma hotan wani namiji ne da yake da tabbacin shine ya Kamal din da ya rasu. An rubuta rest in jannatul frdws. ajikin about din ta. Sai ya danna salam sai ya goge. Ya saka hi nan ma ya goge. Sai cije labe yake yana tunanin yadda zai mata magana. Ya daure ya cije ya danno kan number ta ta. Ya tura mata da, "Assalamu alaikum.." "Wa'alaykm Salam...." Ta bashi amsa Murmushi yayi. Ya kwantar da kansa akan kujera yana wani lumshe idanu, "Waheedah ya gidah?" "Lapia Lou... Da wa na ke magana?" Shiru yay ya kasa mata reply. Yanata tunanin sunan da zai fada ba. Kawai sunan Dawud abokin sa yazo masa. Ba tare da bata lokaci ba ya tura mata da, "Dawood ne... Kin tuna ni?" Fuskar bude baki ta tura masa "😱" "Kingane ni?" Ya tura mata yana gyara zaman sa. Sai wani annashuwa yake ji. "Abokin Ya Zayn ko?" "Yes ... Shi. Ashe kin tunani. To ya samarin ki?" "Samari kuma? " "Ehmanaa. Ai nasan kina da su ko?" "Noo. Ina dai karatu tukun." "Masha Allah... Allah yasa albarka " "Amin... Amin" cikin kankanin lokaci, Da haka da haka dai Zayn ya samu da wayo ya cusa sakon zuciyar sa ga Waheedah amman ta sigar Dawood. Ta kuma amsa da hannu biyu. Kullum cikin chatting suke shi da da ita. Duk a zuwan Dawood ne abokin Zayn wanda suka hadu a bikin Zayn din..., _INA MASOYA KUMA MA'ABOTA KAMSHI MA SU KAUNAR KAMSASAWA A KODA YAUSHE? DOMIN KAMSHI RAHAMA NE.._ _TO KU MATSO, DOMIN WANNAN KARON MA ZAFAFA BIYAR SUN ZO MU KU DA TALLAN MASARAUTAR KAMSHI NA KAMFANIN TURAREN *YERWA INCENSE AND MORE*_ _A *YERWA INCENSE AND MORE* ZA KU SAMU TURARUKAN WUTA NA *GIDAH, NA KAYA, NA TSUGUNNO* BA A NAN KADAI SUKA TSAYA BA. AKWAI *KHUMRAHS* MASU KAMSHIN LARABAWA DANA FRUITS KAI DAMA KAMSHIN TURAWA. AKWAI KHUMRAHS TA MATAN AURE DA TA YAMMATA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN WANKA DANA SHAFAWA BAYAN AN KAMMALA WANKA.* BA ANAN TURARUKAN NA SU SUKA TSAYA BA. AKWAI *KULACCAM* MAI MATUKAR KAMSHI DA SANYAYA ZUCIYA, SANNAN SU NA DA *MADARORIN TURARUKA NA JIKI DA NA KAYA*_ _AKWAI TURAREN *AL'AJABU NA TSUGUNNO DA KHUMRAH* DIN SA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN GASHI NA CREAM DA KUMA SPRAY DIN SA NA FESAWA*_ _BA ANAN SUKA TSAYA BA. SU NA DA *TURAREN MOPPING, DA NA BANDAKI AKWAI NA RUWAN WANKI DA NA FESAWA A DRAWER KO AKWATI*_ _AKWAI KAYAN GYARARRAKI NA FATA. KUJERAR TSUGUNNO, KASAKE NA WUTA, COAL IGNITER TA KUNNA GARWASHI, ELECTRIC BURNERS DA ENGLISH COAL_ _AKWAI LAFFAYAS DA SAURAN TURARUKA NA KAMSHI KALA KALA_ _SU NA BADA KAYAYYAKIN SU AKAN FARASHIN SARI KO SAYA AKAN DAYA DAYA. SANNAN SUNA TURA KAYAYYAKIN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE. KAYAN SU YAN CHADI NE DA SUDAN DA KUMA YERWA WATO MAIDUGURI._ _KYAU, INGANCI DA RAHUSA SAI KAYAYYAKIN KAMFAMIN YERWA INCENSE AND MORE. SAI KUN GWADA ZAKU BAMU LABARI_ _NAMBAR TARHON SU DA ZAA KIRA KO MUSU MAGANA TA WHATSAPP ITACE: 08095215215_ _INSTAGRAM HANDLE DIN SU: @yerwaincense_and_more_ _YERWA INCENSE AND MORE: A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS AND MORE_ ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰[11/23, 9:02 PM] Mummyn Yara: *FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:57_ *GIDAN MALAM NALADO* Zahara'u ce a tsakar gidan su tana wanke kanta da kumfan los. Marka na daga gefe akan yarkacacciyar kujerar ta. Mikewa tayi daga zaunen da take. Ta shiga kai da kawowa tana daga hannuwa sama. Zahara'u ta mike da jikakken diddigaggen gashin kanta. Daya zama kuda kuda duk ya gwaigwaye. Ta ja dankwali ta daure kan nata tana gyara zaman zanin jikin ta. "Ban hamsin Marka. " Marka ta kalleta sama da kasa ta tabe baki. "Ke kuma me zakiyi da hamsin?" "Zuwa zan a kitsen kai na mana. Dan Allah bani kar na tarar da layi." "Ah kiji ki. Ina da kudin ne? Zaki tsaya gansan gansan akai na ki ce na baki hamsin. ?" "Na fa ga kudi a karkashin tabarmar ki." "Wannan yarinya bansan yadda zan da halayen ki ba. Au dan uban ki caje kike mun? Ajiya kika ban?" Zahara'u ta ture baki gaba. Tana yatsina can ta banka kasar tabarmar ta kwashe chanjin ta zura a rigar mama. Marka ta bude baki kafin ta yo kanta tana zuba hannuwa sama. "Bani dan uban ki. Na ki ne? Da zaki saka hannu ki dauke mun? Ajiya kika ban?" Suka shiga kokawa kacar kacar. Zahara'u ta fincike Marka daga jikinta tana sauke numfashi. "Sanda ina gidan Adamushe wata rana ta laraba munzo kikace a sayo miki ruwan leda . Na ciro dari biyu ta kenan na baki da niyyar kiban chanji na. Har muka tafi baki ce mun gashi ba. Alhalin ba baki nayi ba duka. Don haka dole ne na dauki abu na. " Tana karasa fada ta fice waje da sauri. Ya yin da Marka ta shiga tafa hannuwan ta tana salati. Bata rufe baki ba badamasi dan Zahara'u ya bugo yar randar ta ta fashe a kàsa. Ya kwasa a guje ta bi bayan sa tana kururuwa "Sai kaci malafar kan uban ka. Dan kwal uba da rafkeken kai. " Tana tsaki tana tattare gutsattsarin fashasshiyar randar. Sai mita take tana zundumawa sunan sa ashariya "Randar nan jaka biyu na saye ta tun duniya na kwance. Amma saboda tsabar kiriniya da rashin ji irin na ka sai da kasa kafa ka shure mun ita.." Ta ja dogon tsaki ta shuri mayafi ta fice waje. Daga can nesa ta hango Deluwa da malam na lado suna tahowa. Ya riko mata wata leda fara ta asibitin malam aminu kano. Turtsetsen cikin ta ya fito tamkar zai yago ya fado. Dakyar take iya tafiya saboda cikin nata yana da girma ta kuma kusa haihuwa. Marka ta kwasa da sauri ta isa gare su tana mai dokawa Deluwa sannu. "Allah dai ya raba ku lapia . Sannu Deluwa." "Amin Marka.. Sannu da kokari . Unguwa zaki je ?" "Barka da rana Marka." "Yauwa mai sunan Malam. Eh Deluwa fitowa nayi ko zan ga zahara'u. Yarinyar nan ta dauka mun kudi ta tafi kitso. Shi ne zanje na rutsa ta " Deluwa tayi murmushi. Ta karbi ledar hannun malam na lado . Markan sai kallon gefen ido take yi wa Deluwa. "Bari na ta fi." Ta fada tana tafiya. "Kai dan Allah Marka ki kyaleta.. Har nawa ne kudin?" "Kai Deluwa. Allah karki biya mata. Rabu da ita. Ni da ita ne." "A'ah dai Marka dan Allah. Kawai dai ca nai ki kyaleta. Ga dan chanjin da yayi ragowa " Ta mikawa Markan nera dari biyar. "Ayi haka? Deluwa." "Dan Allah." Da sauri Marka ta karbi kudin ta soke a kullin zanin ta. Ta sake dashare hakora tana murmushi tamkar zata yage bakin ta. "Ga ruwa can na doran ki. Muje na sauke. Ki samu ki gashe jikin ki . Allah ya sauke ki lapia Deluwa. Ya kawo malam tsalha ko mai sunan Malam lapiya cikin aminci. Dan ni dai ina kan gabana. Na'urar baturen karya. Wagga ciki na ki yan biyu zaki haife. Maza. Ba guda daya ba." Deluwa ta kakaro murmushi kawai. Kafin tace, "Sannu da kokari Marka . Nagode da adduoin ki gare ni." "Ba godia tsakanin mu. Mai sunan Malam yo sauri ku karasa gidah mana." Malam na lado ya riko hannun Deluwa suka dauki hanyar shiga gidah. Ya yin da Marka ta lelleka bata hango zahara'u ba ta koma cikin gidah. A yammacin ranar aka kawo kudi da kayan sa rana ta Zainab 'ya ga malam na lado da Inna Sa'adatu. Bashari magini zata aura . Yan ganin kaya sai zuwa suke suna yaba kaya. Akwatuna 3 da kit. Inna Sa'adatu sai yatsine ta ke tana hura hanci yar ta tayi goshi Haka ma Marka da ke ta sakin guda tana mai kuranta kudin kayan. Kawayen ta tsofi duk sun zo ganin kaya. "Gaskia zainabu tayi goshi. Kaya maya maya gasu nan." Cewar lawuri kawar Marka. "Wallahi ga bashari sharfacece dashi. Du kayan da zai saka sai ya hada da shawul kalar kayan. Zaki ga ya dora a wuyan sa🤣 Wannan yarinya zainabu na da kashin arziki. " Indodo ta fada Marka ta mike daga zaunen da ta ke. Ta daga hannu ta saka akan hancin ta. Ta saki katuwar gud'a tana taka rawa . Sai da ta yi mai isar ta tukun sannan ta zauna tana mai rangada wata gudar. "Jika ta kam tayi goshi. Tun zamanin adaman badamasi baa taba kawo kayan aure irin wannan ba na Zainab. Sai ma kunga gidan. Dakuna biyu dandatsa dandatsa ga uwar falo da dakin girki. Bandakin ta fa irin na korawa dinnan ne masan. Kur'an ga rijiya tafkekiya harda murfin ta. Ga ruwan pampo. Ai zainabu ta gama da ce " Inna Sa'adatu da ke gefe aka hura hanci ita ga uwar 'ya. Can wata cikin yan ganin kayan ta ce, "Ina Hadiza ne. Da yarinyar wajen ta?" Marka ta ja tsaki tana yamutsa fuskar ta, "Waya sani ne? Yarinyar dai ta kan zo nan ta kwan. Ta zama yar kwalta. Suna fakewa da boko ta ke. Can ta matse musu." "Na gama ta kara zama sharfaceciya " "Yo a banza ai. Girman shirme ba namijin aure? Gansansan da ita. Sai ma kunga yad da tayi kwailin taci uwar sabada na bilicin." Lawuri ta kece da dariya. Suka hada hannu da Marka. Ji ka ke raf sun tafa. "Bangan su ba." "Kayya rahanatu ni kin ishe ni da maganar gayyar tsiya wallahi. Yo ta yazasu zo? Suna bakin ciki da hassada. Ile kuma wahidin din ta sani. Don an gayan ta sanda tazo nan din kwana ki " Matar ta jinjina kai kafin tace, "To Allah ya kyauta ." "Salama alaikum " Najib yayi sallama ya shigo cikin gidan hannun sa dauke da rake yana sha Matan wajen suka amsa. Ya hanga ya gano Marka. Daman wajen ta aka aiko sa, "Marka " "Ya akai? Ba abinci. Ka shigo kana rurruntuma kai. " Murmushi yayi kawai kafin yace, "Na'Ateeku ne ya ke kiran ki awaje." Mikewa tayi da sauri. Zanin ta saura kadan ya fadi don sauri dakyar ta gyara ta fice wajen tana dashare baki tamkar gonar auduga "Na'Ateeku..." Zubewa yayi a kàsa duk kuwa da shekarun sa. "Barka da yammaci Markan mu." "Barkan mu dai Na'Ateeku. Iyalin kalau?" "Alhamdulillah wallahi " ya amsata yana sosa keya. "Masha Allah " "Allah ya sanya alkhairi zainabu na zo miki." "Allah sarki Na'Ateeku. Godia na ke. Allah ya saka da alkhairi." "Amin..." Ya dan sake sosa keyar sa. "Ina sauraron ka Na'Ateeku." "Marka .... Dama nace.... Zan... Zan zo da kai na. Domin zuwa da kai yafu sako. Dan ba na so abun yadauki lokaci ne." Marka ta sake gyara tsayuwar da tayi kafin tace, "Eh .. Ina sauraron ka Na'Ateeku. Allah sa muji alkhairi." "Amin. Alkhairi ne ya kawo ni ....Magana ce akan zahara'u yar wajen ki " "To... Ina sauraron ka dai Na'Ateeku. " "Wato hakika banji dadin abunda Adamushe yayi mata ba. Ga yara ga wanda aka yaye ko?" "Kwarai... Ai bashi da mutunci. Kakan sa ma haka ya dinga shikan matan sa. Gado ne." "To Allah shi kyauta ..." "Aamin Na'Ateeku." Ya sake sauke zuciya ya cigaba da cewa, "Wato idan ba damuwa... Ni ina bidar auren ta. S" Bai karasa ba Marka ta dora hannu a hanci ta saki guda "Na'Ateeku dagaske kunnuwa na suke jiye mun?" "Kwarai Marka ... Ta kwanta mun, Ta yi mun. Don na kammala dakin da na ke ginawa acikin gidah na ma. Bani kuma da matsalar komai. Ita kawai zaa daura aure a kawo. Idan da son samu ne ma a hade da na zainabu. Ance farkon watan gobe ne ko?" "Kai naji dadin zancen nan. Na'Ateeku da ma da tsinanniyar yarinyar nan ta ki ka har ciwon kirji nayi saboda takaici. Kai din babu macen da zata ki ka. Kuma kanta tayi wa. Yanzu bagashi ba. Ta rasa mijin auren tana yawon rariya? An gama. Zahara'u ta zama ta ka Na'Ateeku. Ba ka da shauran damuwa. Ka samu mai sunan Malam ku tsara komai." "Godiya na ke Marka. Allah shi saka maki da alkhairi. Kifin gwangwani, Shayi da biredi mai yanka yanka, Ga tsiren kasuwar dare ba fashi zahara'u kullum idan aka yi auren nan sai taci. Ranar tuwon laraba kuwa indomi din haladu mai shayi da lafceciyar wainar kwai da lemon kwalba zata ci babu ita babu tuwo. 😂 Ga wannan kya ci goro ba yawa." Ya karasa fada hadi da ciro gudar dari biyar ya mika mata. Tamkar Marka ta zuba ruwa a kàsa ta sha don farin ciki. Su kayi sallama da Na'Ateeku. Ta zura kudin ta a zani tanata murna. Da guda ta koma cikin gidah. Ta kamfaci ruwa a cikin jarka ta zuba a kàsa. Tayi goho ta dukar da kan ta ta shiga shan ruwan kasan . Ta dago bayan ta sha. Ta sake dora hannu a hanci ta saki guda. "Menene Marka.?" "Shafa mana Marka." Duk matan suka shiga tambayar Marka . Fuskar ta kumshe da farin ciki marar misaltuwa ta ce, "Zahara'u ce akazo neman auren ta. Auren kuma tare akeso a daura da na zainab. " "Barka Marka... Barka." Suka shiga tayata murna. "Wanene manemin Marka?" "Hmm abu kamar almara. Na'Ateeku dai in karkare muku zan ce. Yace wanke zahara'u zaai kawai a mika ta. Shirgegen dakin daya gina acikin gidan sa na ta ne ya ce. Baya bukatar komai daga gare mu. Ya ce, Kifin gwangwani, Shayi da biredi mai yanka yanka, Ga tsiren kasuwar dare ba fashi zahara'u kullum idan aka yi auren nan sai taci. Ranar tuwon laraba kuwa indomi din haladu mai shayi da lafceciyar wainar kwai da lemon kwalba zata ci babu ita babu tuwo... Na san kuma taliya ma yar kakkaryawa zasu dinga ci." Baki daya sai gidah yahautsine da ife-ifen farin ciki. Zahara'u da ke daki sai murmushi ta ke. Idanuwan ta na hango mata kifin gwangwani da wainar kwai da tsiren da zata dinga ci. Duuu yan wajen tsakar gidah suka shige daki don taya zahara'u murna. Marka nata taka rawa da sakin guda . Hadi da tattaro tsinuwa da mugayen alkaba'i tana dorawa a sunan Adamushe mijin zahara'u na da . "Mummunan banza mummunan wofi. Da hanci bajajje a saman fata. Baki uwa bayan tukunya. Yana tafe yana hankada kirji sama. Dan iska matsiyaci. To ga naateeku nan zai share mana kukan mu. Ahh shokeeei." Ta kwarfata hannuwa kasa ta mayar sama wai ita nan rawar shoki ta ke kwasowa. ××××× Ba wata kwalliya tayi ba. Ta zura doguwar riga baka da dankwalin ta. Wadda Haj Hameedah ta bata. Ta shafa man lebe da farar hoda hade da dan zizara kwalli a idanun ta Ta dauki sabon medicated glasses din ta ta saka shi a fuska. Ta dauki yar karamar jakar data zura kayan ta ta fita daga cikin dakin da ya ke a matsayin na ta. Tana bude kofar parlor ta hangi Ahlam malale akan kujera hannunta rike da waya tana dannawa "Sis..." Sai da ta fada sau biyu sannan Ahlam ta farga. "Naam dearest one ... Sai ina?" Waheedah tayi murmushi kafin tace, "Kinsan dama na gaya miki zanje gidah, za'a kawo kayan auren yayata. Ranar Monday insha Allah zan dawo nan din daga school. " "Oh haka fa. Allah sarki, Ki gayshe su please " "Zasu ji, In sha Allah... Sai na dawo." "Okay dear sis " Waheedah ta fita daga cikin gidan bayan ta kullo kofar. Su kayi sallama da baba mai gadi ta futa don hawa dan adaidaita sahu da zai kai ta gidah Tana tafe cikin nutsuwa akan hanya. Sai ga dosowar Zayn Adams. Tun daga mudubi yake hango ta. Tana tafiya ahankali tamkar mai tausayin kasa. Ya samu kansa da kallon gefe. Yar majalisar mazan layin sun zuba mata idanu Kishi ya taso ya harde masa a wuya. Tsayawa yayi chak da motar ta sa. Ya kira number dinta da dayan layin sa da yake a matsayin Zayn ba wanda suke chatting da sunan Dawood ba. "Assalamu alaikum" sanyayyar muryar ta. Ta doki kofar kunnen sa. "Wa'alaykm Salam.... Ina zakije haka?" Dan daga kai tayi ta hango shi a mota "Zanje gidan mu ne ..." "To karaso .." Karasawa tayi. Ya zuba mata idanu. Da har sai data janye idanun ta akan sa. "Shigo na ajiye ki." "Ka bar shi Ya Zayn . " "Shigo na ce " Bata sake musu ba. Ta bude murfin mota ta shiga tana adduar hawa abin hawa Ya juya ya kalli jakar da ke hannun ta . Kafin ya tambaya ta yi saurin gaya masa duba da a karkashin su ta ke, "Zanje gidah ne sai Monday zan dawo insha Allah ..." "Meyasa?" Yayi subutar baki wajen tambayar ta. "Zaa kawo kayan yayata ne.... " "Okay.... Allah ya sanya alkhairi " "Amin...." Yaja motar suka dauki hanya. Na'urar sanyi nata busa su. Ya yin da wakar forever ta gyakie ke tashi ahankali. Yana so yagaya mata sakon zuciyar sa amman zuciyar sa ta hana shi. Sai jan kasan leben sa ya ke yana taune shi. A haka suka karasa har layin su wajen gidan su Basira. "Ajiye ni anan ma .. Nagode." "Ba gidah kika ce ba?" "Zan karba notebook dina ne awajen Basira " Ibrahim da ke zaune acikin yan majalisar su hangen Waheedah da yayi ya mike da sauri sai murmushi ya ke. Zayn ya samu kan sa da sauya fuska. "Kawai dai wajen saurayin ki kika zo." "Haba Allah ya kiyaye ... Nagode bari na sauka. " Zayn yaci magani, "Shiga ki karbo na sauke ki agidah " "Ai zan..." "No buts .... Plz" Ta shige gidan su Basira ba dadewa suka fito tare da ita. Ta tsaya suka gaysa da Ibrahim. Zayn na ta aika mata da sakon harara. Suka shiga ya sauke su a kofar gidan su Waheedan. "Mungode sosai..." Har zasu shiga gidah yasamu kansa da cewa, "Waheedah...." Ta juya da sauri . "Naam Ya Zayn..." "Shikenan ma, Take care " Sukayi waving ta shige gidan su dasauri. Shi kuma ya ja mota ya koma gidan sa. Ransa duk ba dadi. Ya kara tabbatarwa kansa lalle Waheedah FARIN CIKIN ZUCIYAr sa ce. Gashi daga rabuwar su. Ya samu zuciyar sa da radadin rashin ta ..... A haka ya karasa parking a harabar gidan sa ya shiga ciki bakin sa dauke da sallama.... _INA MASOYA KUMA MA'ABOTA KAMSHI MA SU KAUNAR KAMSASAWA A KODA YAUSHE? DOMIN KAMSHI RAHAMA NE.._ _TO KU MATSO, DOMIN WANNAN KARON MA ZAFAFA BIYAR SUN ZO MU KU DA TALLAN MASARAUTAR KAMSHI NA KAMFANIN TURAREN *YERWA INCENSE AND MORE*_ _A *YERWA INCENSE AND MORE* ZA KU SAMU TURARUKAN WUTA NA *GIDAH, NA KAYA, NA TSUGUNNO* BA A NAN KADAI SUKA TSAYA BA. AKWAI *KHUMRAHS* MASU KAMSHIN LARABAWA DANA FRUITS KAI DAMA KAMSHIN TURAWA. AKWAI KHUMRAHS TA MATAN AURE DA TA YAMMATA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN WANKA DANA SHAFAWA BAYAN AN KAMMALA WANKA.* BA ANAN TURARUKAN NA SU SUKA TSAYA BA. AKWAI *KULACCAM* MAI MATUKAR KAMSHI DA SANYAYA ZUCIYA, SANNAN SU NA DA *MADARORIN TURARUKA NA JIKI DA NA KAYA*_ _AKWAI TURAREN *AL'AJABU NA TSUGUNNO DA KHUMRAH* DIN SA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN GASHI NA CREAM DA KUMA SPRAY DIN SA NA FESAWA*_ _BA ANAN SUKA TSAYA BA. SU NA DA *TURAREN MOPPING, DA NA BANDAKI AKWAI NA RUWAN WANKI DA NA FESAWA A DRAWER KO AKWATI*_ _AKWAI KAYAN GYARARRAKI NA FATA. KUJERAR TSUGUNNO, KASAKE NA WUTA, COAL IGNITER TA KUNNA GARWASHI, ELECTRIC BURNERS DA ENGLISH COAL_ _AKWAI LAFFAYAS DA SAURAN TURARUKA NA KAMSHI KALA KALA_ _SU NA BADA KAYAYYAKIN SU AKAN FARASHIN SARI KO SAYA AKAN DAYA DAYA. SANNAN SUNA TURA KAYAYYAKIN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE. KAYAN SU YAN CHADI NE DA SUDAN DA KUMA YERWA WATO MAIDUGURI._ _KYAU, INGANCI DA RAHUSA SAI KAYAYYAKIN KAMFAMIN YERWA INCENSE AND MORE. SAI KUN GWADA ZAKU BAMU LABARI_ _NAMBAR TARHON SU DA ZAA KIRA KO MUSU MAGANA TA WHATSAPP ITACE: 08095215215_ _INSTAGRAM HANDLE DIN SU: @yerwaincense_and_more_ _YERWA INCENSE AND MORE: A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS AND MORE_ ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 [11/23, 9:02 PM] Mummyn Yara: *FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:58_ ___ *Ko da* ya shiga, Ja ya yayi yai turus. Ganin parlorn a hautsine. Tamkar ba gidan da mace ke ciki ba. Bayan dazun da safe kafin fitar sa ya tarar da parlorn baki daya a gyare a kuma tsaftace. Ya yin da komai ya ke muhallin sa. Har da guzurin kamsashshen turaren wuta na kamfamin turarukan yerwa incense and more. Robar faro ta ruwa a wulle a kasan kujerar da ta ke kwance akai. Gefen robar kuma sachets ne na biskit da ledojin chocolate na maltesers sai gwangwani na Pringles. Tana kwance akan kujera ta mike kafafun ta a tare ta dora su a hannun kujerar. Hannuwan ta duka biyu kuma ta rike wayar ta tana dannawa. "Assalamu alaikum wa rahamatul Allah, Wa barakatuh!" Ya daga murya wajen sa ke yin sallama a karo na uku. Ya yin da ya jingina da jikin kofar parlorn ya zuba mata idanu. Ganin sai a sannan ta daga kai ta dube shi. Wato duk sallamar da yayi bata jiyo ba. Saboda baki daya hankalin ta da nutsuwar ta na kan wayar da take dannawa. ? Shikenan idan har Waheedah bata gidan ba sauran mutunci da gidan yake da shi? Ba gyara babu kulawa? Ya sauke nannauyar ajiyar zuciya ganin ta kalle shi ta mayar da kanta kan wayar hannun ta Bai wani damu ba. Domin ya saba da shirmammakin halayen Ahlam irin na ko in kula din da take masa. Tamkar shi din ba miji bane a gare ta. Kai tsaye ya wuce kitchen, Ko'ina a kitchen din tatas ya ke. Komai a kintse a kuma gurbin sa. Ya dan dudduba mazuban abinci. Babu komai na abinci. Ya juya ya hango parlor Ahlam na kwance abunta tana karkada kafafu. Wato saboda Waheedah bata nan yau ba abinci kenan? Ya girgiza kai kawai, Ya bude freezer ya dakko wata fura daya saka jiya . Ya dauki cokali ya haura sama. Kasan zuciyar sa na masa zugi da radadin halin ko'in kula da Ahlam ke nuna ma sa. Zama ya yi a parlorn saman. Ya bude furar da basmala ya shiga sha. Dadi sosai tayi masa. Ta kuma cika masa ciki. Yana shanyewa ya shige bandaki ya wanko bakin sa. Ya kunna tv ya lalubo tashar labarai ta BBC yana kalla. Can ya janyo wayar sa ya shiga Whatsapp. Da status dinta ya ci karo. Ta dora hotunan akwatunan Zainab yar uwarta da aka kawo. Da caption din 'congratulations dear sis. Allah yasa albarka da alkhairi amin. ' Hoto na gaba da ta saka kuma ita da kawarta ne Basira. Dukkanin su sunyi dariya . Samun kan sa yayi da zooming din dai-dai saitin fuskar ta yana kalla. Tun daga kan girarta cikakkiya mai dauke da gashi baki ya zuwa manyan idanun ta dake dauke da gashin ido zara zara a kanannade suna sheki. Ta saka kwalli da ya karawa idanun annuri. Har ya kan dan karamun bakinta. Da ke da labba pink. Suna sheki saboda pink lipstick din da ta sa ka. Ya samu kansa da tsurawa hotan nata idanu tamkar yana nazarin wani abun. Can ya ajiye wayar tasa ya mike. Daki ya shiga ba jimawa ya fito ya sauka kasa bayan ya dauki wayar sa. "Zayn...." Ahlam ta kira sunan sa. Tana zaune akan kujera. Kalba biyu ce akan ta sun mimmike. Gata da cikar gashi amman ba kula. Ya kalleta ya kauda kansa zai fita ta sake kiran sunan sa. "Zayn." "Ya akai?" Ta turo baki gaba . "Subscription dina ne ya kare. Na ke so kayi mun renewing " Girgiza kai kawai yayi. Ya kalleta sosai kafin yace da ita, "Kin gama?" "Me fa?" "Maganar" "Eh..." "Toh." Ficewa kawai yayi kai tsaye ba tare da ya sake ce mata komai ba. Baba mai gadi na zaune akan kujera . Hannun sa dauke da yar rediyon sa ya saka ta a saitin kunnen sa. Yana hango Zayn ya tashi da sauri ya shiga tura gate. Zayn din ya nufe shi yana murmushi, "Sannu da kokari Baba." "Yauwa sannun mu." Hannu ya saka ya zaro dubu daya ya mikawa Baba mai gadin. "Kayi mana gafara Baba. Bamu kyauta ba. Ga wannan kaci abinci yanzu da daddare ma . Dan Allah" "Ah kar ka damu ranka ya dade. Kudin da ka bani jiya ma har yanzu da shauran su. Na ci abinci na dadewa awajen me sayar da abincin tsallaken titi , Ga kudin ka." "A'a Baba. Ka bar su ka sake sayan me nauyi kaci sosai dan Allah. Ni zan fita " "To shikenan. Nagode Allah ya saka da alkhairi." "Amin Amin." Mota ya koma ya shiga ya tayar da ita ya fita. Kai tsaye ya wuce gidan su. Dai dai kofar gate din layin ya tsaya da motar sa. Ya janyo wayar sa ya tura wa Ahlam data ta bank. Kafin ya karasa gidan na su. Masu gadi suka bude masa gate ya shige da motar sa. Dakin sa ya shiga da yake na kwanan sa a da kafin yayi aure. Dan lokaci zuwa lokaci ya kan je ya buda ya shiga ya kwanta. Domin komai na nan a mazaunin sa baa cire ba. Sannan wasu kayayyakin na sa suna nan bai dauka ba. Kwanciya yayi akan gadon sa bayan ya karkade da addu'oi. Wayar sa dake gefen sa ce ta shiga kara. Tamkar ba zai dauka ba. Sai kuma ya daga yana kallon screen din don ganin me kiran. Abiey din su ne, Don haka da sauri ya dauka ya kara a kunnen sa. "Wa'alaykm Salam... Barka da yammaci Abiey.. Eh, Eh... Ina daki na, Okay tohm, Gani nan " Mikewa yayi da sauri. Ya fita daga cikin dakin bayan ya kulle shi da mukulli. Kai tsaye ya wuce sashen mahaifin na su. Bakin sa dauke da sallama ya shiga. Da ke transparent sliding door ce a babban parlorn. Ta nan ya hango har da mahaifiyar su aciki da kuma Ummimi. Ya shiga parlorn bakin sa dauke da sallama. Ya tsugunna har kasa ya gayshe su cikin girmamawa. Suka amsa fuskokin su a sa ke. Haj Hameedah sai kallon Zayn ta ke ta gefen idanu. Ya faada sosai tamkar wanda ya tashi daga ciwo. "Ina Ahlam ...? Tana gidah?" "Eh Abiey..." "Fatan kowa da komai lapia dai ko?" "Alhamdulillah Abiey....." "To masha Allahu ." "Zayn... Kasan akan meyasa na sa aka kirawo mun kai?" "A'ah Ummimi .." "Kayi hakuri da hadin auren ka da na saka akayi da yar uwar ka Ahlam..." "Haba Ummimi. Hakurin me kuma? Dan Allah ki dena cewa haka. " "Dole na fara da ba da hakuri Zayn. Domin ni ce maqasudin shigar ka wannan mawuyacin hali. Dubi yadda ka rame ka fice daga hayyacin ka. Kasancewar ka mai dimbin zurfin ciki. Baka fadin damuwar ka. sai an tasa ka agaba an maka tilas. Banyi zurfin tunanin mabambamta halayen ku ba. Na yi amfani da kasancewar ku a dangi daya. Ka gafarce ni kaji?" Zayn yayi murmushi kawai kafin yace, "Allah Ummimi ba komai. Kuma ba kiyi lefi ba. " "Ka dai yi hakuri. Ka kuma yafemun. Kaji?" "Tohm " "Allah ya maka albarka .." "Aamin Ummimi." "Yauwa .. Sai batun yarinyar da kace kana so. Wacece? " "Wata ce.." Ya fada ahankali. Ya daga idanu ya dora akan Maa data murtuke fuskar ta. Tana cilla masa kallon kashedin kada ka kuskura ya ambaci Waheedah. Saukar da kansa kasa yayi sosai. Gaban sa na tsananta bugawa, "Yar gidan wacece? A'ina take? Ina fatan kuma ta fito daga tsatso masu dattako da sanin ya kamata. Sannan mai hankali ce da wadatar zuciya... Toh Alhamdulillah. " Ummimi ta karasa fada tana kallon farfesa Adams Nasser. "Haka zancen ki yake Ummimi... Zayn kaaji dukkanin abubuwan da Ummimi ta fada. Ina fatan kamar yadda Ummimi ta fada yarinyar na da hankali da sanin ya kamata. Sannan wacece?" Zayn yayi shiru. Rashin sanin abunda zai fada. "Magana ake ma ka." Kansa a kasa yace, "Wata ce.... Ummimi" "Budurwa ce ko bazawara.? Karka ji komai dan na tambaye ka ha ka.. Dukkanin su da za'a aura ne. Sai dai bazawara ana son aji dalilin da ya fito da ita daga gidan mijin ta na baya ka gane?" "Eh! Ummimi." "To masha Allahu. Waccece daga ciki?" "Bu... Budurwa ce." "To masha Allahu. Allah ubangiji yasa kayi zabi na kwarai. Allah kuma yasa haka ne yafu alkhairi. Kaji ko?" "Eh..Aamin Yaa Rabbi. " "To Insha Allahu. Manya zasu shiga cikin zancen. Sai dai har yanzu baka fadi yar gidan wacece ba " Hannuwan sa a hade yana harhade su . Rashin sanin abunda zai fada. Ganin sun zuba masa idanu suna sauraron cewar sa . Hakan ya sa shi yanke shawara kan cewar, "Ba .... Ba mu. ... Bamu gama... " "Baku gama dai-daita tsakanin ku ba kakeson cewa?" Ya daga kansa alamar eh. "To ku dai-daita din. Kada abun ya dau lokaci. Saboda manya su shiga ciki kaji ko?" Ya gyada kansa sama. Kafin yace da su, "Toh! Insha Allah." "Masha Allahu. Allah yayi muku albarka baki daya, Amin." "Allahumma Aamin." "Zaka iya tafiya... " Durkusawa yayi ya musu sallama. Ya fice daga sashen. Kai tsaye ya shiga motar sa ya bar gidan. Bayan fitar Zayn ba dadewa.. Ummimi ta dubi Haj Hameedah . "Menene Hameedah?" "A'ina Ummimi?" Ummimi ta danyi murmushi, "Akwai abunda ki ke boyewa. Naga kallon da kika yi wa Zayn shi ya hanashi furta komai akan yarinyar da ya ke so. Shin akwai wata matsalar ne a tattare da yarinyar?" Haj Hameedah ta girgiza kai. Cikin sanyin jiki ta dubi farfesa Adams da shi dinma ita yake bi da kallon karin bayani. Ta sauke nannauyar ajiyar zuciya. Kafin cikin sanyin murya tace, "Gaskia akwai matsaloli Ummimi . Domin na farko ma dai yarinyar da yake ikirarin yana so zai aura. Bata masan yanayi ba. Babu wata soyayyah dake tsakanin su. Ihu yake a ..... A .." "Ihu a bayan hari" ummimi ta karasa mata. "Yauwa!ihu yake a bayan hari. Ya sameni da maganar nace masa kada ya kara taso da ita. Domin abune mai wahalar yiwuwa. Bazan bari ya tauye wa yarinya hakki ba. Dubada suna kasa da mu. Tanada damar kulawa ga wanda take so. Kuma yarinyar nan a matsayin wa ta dauke shi. Auren su ba zai yiwu ba ne Ummimi. Idan aka tilasta an tauye mata hakki. Dan ba zata rasa manema da ke son auren ta ba. Wanda suke son ta take son su. Kuma Zayn yarinyar da ya ke so Ahlam ta dauke ta a matsayin yar uwa ta jini. Ta kaunace ta. Ga shi yarinyar nan awaje na akasan ta. Ummimi me kike ganin zai je ya dawo? Kowa gani zai yi ni na shirya hakan. Ni na saka ya auro ta. A dangi yawo za'ayi tayi da ni gani za'ai da hannu na aciki.... Ko da ya same ni da maganar nace masa karya so ma nema na da zancen. Ya je ya nemi wata daban ya auro. Ummimi yarinyar nan ba kowa bace. Fyace diyar Hadiza dake tayani aiyuka. Yarinyar ta dai da muka bawa Ahlam take zaune da su tana tayata aiyuka. Waheedah.... " Tun da ta fara magana daman Ummimi ta kawo Waheedah ce. Don haka ta sauke zuciya kawai . Farfesa Adams yace , "Ummimi ya kike ganin za'ai kenan? Ina tunanin kamar yadda Hameedah ta fada. Maganar nan a bar ta kawai ko? Yaje ya nemi wata daban. " Ummimin ta dan ni sa kafin tace, "Idan da alkhairi acikin auren su, Allah ubangiji ya tabbatar da kasancewar hakan. Domin alkhairin Allah ake bukata a komai. Musanman lamarin daya shafi dangartakar aure. Idan ka nemi ka hana idan da rabo sai kuga wanda yayi hani ya rasa ran sa. Kuma Ahlam da ta riki rayuwar auren na su da hannu biyu ta mutunta martabar aure me daraja da dukkanin haka bata taso ba. Zasu zauna kalau. Amman tayi wasarairai. Ta saka wasa da shirme a rayuwar auren.. Yanzu gashi nan a abubuwan da suka biyo baya. Saboda haka.. Ba zamuyi kasa a gwiwa ba. Zamu cigaba da addu'oi na fatan zabin alkhairin Allah ga lamarin. Sannan zamu nemi manyan ita wannan yarinya Waheedah mu tuntube su. Idan batada wani a kàsa da take muradin aure. Za kuma tayi biyayyah ta auri Zayn duk babu matsala. Domin budurwa daman anfi kaunar a zaba mata mijin aure. Ya yin da bazawara kuma ke da ikon kawo wanda take so. Ahlam ita tayi washarere. Ita kuma wannan yarinya Waheedah ta iya yiwuwa kyawawan halayen ta da kokarin aikace aikacen da take musu ne hakan ya sa Zayn nuna kauna agare ta. Ba akan auren su farau ba ko kuwa?" "Me fa? Ummimi ?" "Mata dake ajiye duk wasu hakkokin auren su a gefe. Ina nufin kadan kenan daga cikin, Sakacin wasu matan akan bai wa yan aiki ragamar komai na rayuwar aurensu.... Matar gidah ta ajiye duk wasu hakkokin da ke kanta ta dorawa masu aiki ragamar komai. Su ke yiwa masu gidah komai na aikace aikacen yau da kullum. Kowacce zuciya na kaunar me kyautata mata. Don haka Zayn bai yi laifi ba don ya nuna Waheedah a matsayin wadda yake kaunar samu amatsayin matar sa. Hakan zai zamo aya ko iznah ga Ahlam da ma ire iren ta. Mu dai namu addua ce. Sannan ina son manya su shiga zancen nan. Don a san a matsayar da ake." "Insha Allahu.... Ummimi hakan za'ai." Farfesa Adams ya fada. Cikin girmamawa ga mahaifiyar ta su. "Karki ji komai Hameedah. Ki cire waswasi aran ki. Idan Allah yayi wannan aure sai anyi shi to fa babu tsimi babu dabara. Ki ma toshe kunnuwan ki da dukkanin surutan da zasu je su da wo. Idan da akwai isashshen da ya isa hanawa sai ya zo mu ga ni. Ni da kai na zan tara kowa na sanar da su yadda ake ci idan har magana ta tabbata. Kinji ko?" "Toh. Ummimi insha Allah hakan za'ayi " "Yauwa! To Allah yayi muku albarka baki daya, Amin " "Amin Ummimi " "Amin." Daga nan suka cigaba da tattaunawa akan maganar. Ko da Zayn ya fita. Kai tsaye ya wuce unguwar shurah ta su Waheedah. Ya samu kansa da faka mota. Ya kwantar da kan sa akan sitiyari. Ya yinda idanuwan sa ke lumshe wa su bude.. Ya samu zuciyar sa da nutsuwar kasancewar hakan. Ji yake tamkar waheedan sa na kusa da shi. Ya yi murmushi kafin ya janyo wayar sa. Ya shiga kan contact din ta ta WhatsApp suka cigaba da hirar su amatsayin Dawood. Lokaci zuwa lokaci yakan daga idanuwan sa ya sauke akan kofar gidan su Waheedan. Sun sha hirar su ta WhatsApp yana mai gaya mata kalaman zuciyar sa. Kafin ya kunna motar sa yabar unguwar. Ya wuce majalisar su anan sukayi sallar magriba da ishai kafin ya musu sallama ya koma gidan sa.. Bayan ya karasa kallon news ya yi alwala ya kwanta. Ba dadewa bacci ya dauke shi mai tattare da mafarkai barkatai akan Waheedahn sa. ==== A ranar da Waheedah zata koma gidan su Zayn . Mahaifiyar su Basira ta hai hu. Ta haifo ya mace. Don haka Waheedah bata koma gidan ba. Sai ma kaya da taje ta dakko ta kara wasu kwanakin. Ran Zayn bai so hakan ba amman dai ya kyale kawai don kada ta harbo jirgin sa. Waheedah bata koma gidan ba har sai bayan da akayi suna. Yarinya taci sunan mahaifiyar mahaifiyar su Basira (kakar ta) da za'a dinga kiran ta da suna Ilham. __ Shirye-shiryen bikin Zainab da zahara'u aka shiga yi agidan na malam na lado. An yanko atamfar ankon kawaye suna ta saya. Waheedah ma Umma Hadiza ta saya mata. Itama ta saya don kada ace bakin ciki suke. A kuma satin ne Ummimi ta samu Umma Hadiza da maganar Zayn akan Waheedah. Umma Hadizan ta yaba kwarai da kyawawan halayen Zayn din. Sai dai itama tamkar yadda Haj Hameedah ta fada haka ta fada. Kan yarinyar nan Waheedah ta dauki Ahlam da Zayn a matsayin iyaye tunda sune marikan ta. Uwa uba kuma Ahlam din ta zama tamkar babbar yaya awajen ta. Tasan Waheedah ba zata amince ba. Duk kuwa da Waheedah bata da tsayayyen manemin data tsayar a wanda zata aura. Tasan ba zata amince da auren Zayn din ba. Amman dai idan Allah yayi auren meyiwuwa ne batada ja akai. Ta kuma san manemin auren Waheedahn yanada halayen kwarai da dukkanin kowacce mace zata amince da kokon barar auren sa Ummimi ta sake zurfafa zancen. Har ya kasance Umma Hadiza ta ce mata zata nemi yayar ta da ke amatsayin uwa agareta. Dukkanin abunda ta yanke idan yayi to sai anemi mahaifin Waheedah a tattauna da shi. Ummimi ta roki Umma Hadiza da kada ta fadawa Waheedah Zayn ne ke neman auren ta. Ayi komai cikin sirri. Hakan kuwa akayi . Umma Hadiza ta samu gwaggo haule da maganar. Tashin farko gwaggo haule ta nuna amincewar ta. Don gidah ne da suka san mutunci da darajar dan adam. Ba tare da bata lokaci ba. Ba kuma da sanin Zayn ba. Su farfesa Adams suka samu mahaifin Waheedah wato malam na lado. Ya shiga gida ya sanar da Marka. Kan wasu sunzo neman auren Waheedah. Ta amince bugun farko ba tare da bin diddigin su waye ke neman auren ba. Ita dai burinta su rabu da 'kaya. A kuma lokacin su Alhaji Nouh da Nouruh suka bada shawarar su bada kudin aure kawai. Nan da nan akayi komai aka gama. Daurin auren zai kasance tare da na su Zainab da zahara'u. Daman saura yan kwanaki. Gefe daya cikin dabara gwaggo haule ta shiga gyare Waheedah da magunguna na sanyi . Hadi da temakon kayan gyaran fata dana kariya daga sharrin sihiri da ma aljanu. Waheedan nata mamakin gyararrakin da ake sata yi. Ta kuma dau ruwan tofin da take sha a matsayin tofi na adduoin sihiri da kambun baka .. ×××× Ranar wata jumu'ah bayan anyi sallar jumu'ah an idar. Dubban mutane suka sheda daurin auren Bashari da Zainab. Sai Na'Ateeku da zahara'u. Daga karshe kuma Waheedah da angon ta Zayn Adams Nasser. Bisaga sadaki mafi daraja... Auren Waheedah ya kasance cikin sirrin da ba kowane ya sani ba. Ciki har da waheedan kan ta. Waheedah na bandaki tayi wanka dakyar. Wani zazzafan zazzabi ne ya rufe ta. Ta haura kan katifa ta kwanta daman agidan gwaggo haule ne. Nan da nan tafara rawar sanyi. Idanuwan ta suka shiga kawo ambaliyar hawaye. Gashi yau partyn su Zainab. Bataso tayi latti. So take ta shirya ta tafi gidan su daga can zasu wuce..... #ZAINUL-WAHEEDAH!!! A FATED LOVE💕 _INA MASOYA KUMA MA'ABOTA KAMSHI MA SU KAUNAR KAMSASAWA A KODA YAUSHE? DOMIN KAMSHI RAHAMA NE.._ _TO KU MATSO, DOMIN WANNAN KARON MA ZAFAFA BIYAR SUN ZO MU KU DA TALLAN MASARAUTAR KAMSHI NA KAMFANIN TURAREN *YERWA INCENSE AND MORE*_ _A *YERWA INCENSE AND MORE* ZA KU SAMU TURARUKAN WUTA NA *GIDAH, NA KAYA, NA TSUGUNNO* BA A NAN KADAI SUKA TSAYA BA. AKWAI *KHUMRAHS* MASU KAMSHIN LARABAWA DANA FRUITS KAI DAMA KAMSHIN TURAWA. AKWAI KHUMRAHS TA MATAN AURE DA TA YAMMATA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN WANKA DANA SHAFAWA BAYAN AN KAMMALA WANKA.* BA ANAN TURARUKAN NA SU SUKA TSAYA BA. AKWAI *KULACCAM* MAI MATUKAR KAMSHI DA SANYAYA ZUCIYA, SANNAN SU NA DA *MADARORIN TURARUKA NA JIKI DA NA KAYA*_ _AKWAI TURAREN *AL'AJABU NA TSUGUNNO DA KHUMRAH* DIN SA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN GASHI NA CREAM DA KUMA SPRAY DIN SA NA FESAWA*_ _BA ANAN SUKA TSAYA BA. SU NA DA *TURAREN MOPPING, DA NA BANDAKI AKWAI NA RUWAN WANKI DA NA FESAWA A DRAWER KO AKWATI*_ _AKWAI KAYAN GYARARRAKI NA FATA. KUJERAR TSUGUNNO, KASAKE NA WUTA, COAL IGNITER TA KUNNA GARWASHI, ELECTRIC BURNERS DA ENGLISH COAL_ _AKWAI LAFFAYAS DA SAURAN TURARUKA NA KAMSHI KALA KALA_ _SU NA BADA KAYAYYAKIN SU AKAN FARASHIN SARI KO SAYA AKAN DAYA DAYA. SANNAN SUNA TURA KAYAYYAKIN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE. KAYAN SU YAN CHADI NE DA SUDAN DA KUMA YERWA WATO MAIDUGURI._ _KYAU, INGANCI DA RAHUSA SAI KAYAYYAKIN KAMFAMIN YERWA INCENSE AND MORE. SAI KUN GWADA ZAKU BAMU LABARI_ _NAMBAR TARHON SU DA ZAA KIRA KO MUSU MAGANA TA WHATSAPP ITACE: 08095215215_ _INSTAGRAM HANDLE DIN SU: @yerwaincense_and_more_ _YERWA INCENSE AND MORE: A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS AND MORE_ ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 [11/23, 9:02 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:59_ _WANNAN LITTAFI DA MA SAURAN NA *ZAFAFA* NA *KUDI* NE. DAN ALLAH KI/KA BIYA KUDI KI/KA MALLAKI NA KI. DON GUDUN SHIGA HAKKOKIN MASU RUBUTAWAR DA MA WADANDA SUKA CIRE KUDI SUKA SAYA..._ ____    *Cikin* matotowar rawan darin da take yi ne Gwaggo Haule ta shiga dakin ita da Umman su. "Ah'aha... Waheedah? Meya same ki?" Gwaggo haule ta tambaye ta. So take ta amsa. Amman bakin ta ya gaza, Sai sassarke hakoran ta ta ke yi. Sakamakon gabobin ta da suka dauki rawa baki daya. "SubhanAllahi... Hadiza taimaka mun dan Allah." Cewar gwaggo haule. Gwaggo haule ta karasa kusa da Waheedah. Ta tallafota jikin ta ta rungumeta. "Samu abu Hadiza da ruwa a rage mata dumin jikin. Za kiga panadol akan gefen tv a parlor ki dakko .." Umma Hadiza ta mike da sauri. Itama jikin na ta sai rawa ya ke. Kasancewar cutar da zata kwantar da Waheedah ba karama ba ce. Ta ya zasu sanar da ita auren da ke kanta yanzu...? Umma Hadiza ta sauke zuciya kawai Ta dakko maganin ta kai dakin da Waheedah da gwaggo su ke. Ta koma ta debo ruwa da dankwali. Gwaggo haule da kanta ta shiga tsama dankwalin cikin ruwan ta matse sai ta dora akan Waheedah. Ta shiga matsa mata jiki da haka. Har zazzabin ya dan ragu. Sannan ta ballo mata maganin da ruwa ta bata ta sha. Ta ke bacci ya dauke Waheedah. Ganin ta samu bacci. Hakan ya sa suka koma tsakar gidah sukayi zaman curko-curko. Cikin haka sai ga Najan Isubu ta shiga gidan. Bayan ta kuma fannah da Basira ne kawayen Waheedah. "Kin dawo Naja'atu?" "Na dawo gwaggo... Ai badan mun tsaya kan Marka da saadatu ba ma da tuni mun dawo tun dazu." "SubhanAllahi... Fatan dai komai kalau?" Najan Isubu ta girgiza kai kawai. Ta zauna akan wata kujerar tsugunno ta sauke zuciya. "Waheedah bata nan ne?" "Tana ciki. Zazzabi ta ke .Amman ta samu bacci ma yanzu ya tsurga." "Allah sarki Allah yabata lapia." "Aamin.." suka hada baki. "Wai Najaatu wani abunne ya faru a gidan su Markan? Kinsan gaba nayo ai. Tun ranar da naje dinnan tace wallahi babu lefen da za'a karba a gidan... Yau kinga zasu kawo. Daman ranar daurin aure akace. Niyyata yau na samu Waheedah da maganar batun daurin auren nan fa ba kowa bane fyace Zayn . Da shi aka daura " "Wai daman Gwaggo ba ku sanar mata ba? Tabbas nasan kince mata wani yazo kan maganar aure an bashi. Amman batun wanene? Da ranar daurin auren shine ba'a sanar mata ba... To yanzu ya kuke ganin zata fuskanci lamarin? Anya bamu shiga hakkin yarinyar nan ba?" Gwaggo haule ta sauke zuciya kawai. Ta leka ta windown dakin ta hango waheedan nata baccin ta. Ta na mai sauke numfashi ahankali. "Babu wata tarzoma da zata taso insha Allahu a wannan aure. Yadda aka daura lapia. Ubangiji Allah yasa mutuwa ce zata raba su. Duk wata husuma da sharrace sharrace Allah ya kauda shi. Waheedah bata da matsala. Nasan ba zata taba bijirewa zabin da mukai mata ba.... Insha Allahu " "Insha Allahu .. Aamin " "Amin Gwaggo." "Amin..." Dukkanin su suka shiga amsa addu'oin Gwaggo. Kafin Najan Isubu tace, "Ni da Ramman Ukashatu da Hindu ungozoma ne muka karbi haihuwar Deluwa. Don na fito daga gida na kenan zan wuto nan din. Sai ga Ramma da sauri. Shine muka nufi can din baki daya. Allah ya temaka Deluwa ta haifo jarirai mata har biyu, To dai tunda aka shedawa Marka abunda aka samu take kumbure kumbure. Kadaran kadahan. Don na tabbata da ba biki ake ba sai ta saisaye mu da zagi da cin mutunci." "SubhanAllahi.... Albarkar karuwar haihuwar ce bata so ko kuwa?" "Hmm ina kai ki Gwaggo." "Ina sauraron ki " "Yauwa.... Tayi ta cika tana batsewa. Kinsan Allah kin karbar jariran tayi. Tun dai da ta leka ta gano su da idanun ta. Kum baki gansu ba. Yadda kikasan Markan ce tayi kaki ta tofar gwaggo. Kamar su daya. Har bajajjen hancin nan na Marka da bakar fuska.." "Wani abun Markan tayi?" Gwaggo Hadiza ta tambayi Najan Isubu. "Wallahi bata leka dakin Deluwa ta mata barka da arziki ba. Gashi daya jaririyar kwata kwata idanuwan ta a rufe su ke bata bude ba. Numfashin ta wani iri yake fita. Dayar ma bata cika lapiya ba . Amman wallahi ko kadan Marka bata ce kanzil ba. " "SubhanAllahi.. wannan bakar zuciya ta Marka dai Allah ya yaye mata. Tun kuruciya har tsufa ace baka sauya halayen ka ba? To ubangiji Allah ya yaye ma ta yasa ta gane gaskya." "Amin. Amin Gwaggo..." "Amin" "Amin... " Suka shiga amsa addu'oin da Gwaggon ta yi. Najan Isubu ta sake karkacewa kafin ta cigaba da cewa, "Ana cikin haka..... Sai ga shigowar Bashari da wasu abokan sa su biyu. Sallau dan gidan batayya da Harisu dan Malam me gero. Kawai kai tsaye ya dora takarda akan kafar Sa'adatu. Alokacin ta bararraje tana raba abinci. Marka ta shiga tsokanar sa tana ya tsaya su dau hotuna. Zainabu shigowar ta kenan itama gidan ta caba ado cikin wani samfacecen leshi ruwan bula. Iya ganinta sai ya sauya fuska. Ya dage kai zai fita mutane baki daya muka tsaya saroro muna bin su da kallon me ke shirin faruwa. Kai gwaggo kaji tsoron rayuwa. Wato wasu tun a gidan duniya zasu girbi mugayen nufin da suka shuka Gwaggo." "Ina sauraron ki Najaatu.... Zancen ki haka yake. Wasu a duniya Allah ke fara nuna ishara a kansu. Wasu kuma Allah zai musu talala komai nasu yayita tafiya dai dai. Ya yin da rayuwar su babu wani mishkila aciki. Aganin su hakan sunyi nasara basa duba da mugayen abubuwan da suke yi meyakwan su nemi gafara. To wadannan shine zakiji ana wata shari'ar sai a lahira. Suji dadi a duniya su sha wahala a lahira. Allah ya nesanta mu daga aikata mugayen alkaba'i ya kusanta mu da rahamar sa. Allahumma aamin." "Aamin..." Suka amsa ta baki daya. "To na karkare miki zance dai. Takarda da Bashari ya ajiye kowa ya kasa dauka. Basira ce ta dauka ta karanto ko?" Basira da ke gefe ta daga kai. Kafin ta ce, "Eh... Fanna ce ta dakko akan cinyar inna Sa'adatu. Saboda Basharin yace a karanta kafin ya fita. Abunda takardar ta kunsa shine, Assalamu alaikum bayan gaisuwa da kuma fatan alkhairi ga zainabu a gaba. Ni Bashari na saki zainabu saki 3. Allah ya gyara mata halayen da zasu sauya ta ta dawo ta kwarai. Idan ta gyaru Allah ya dube ta ya bata miji nagari amin. Ina karasa karantawa inna saadatu ta yanke jiki ta fadi. Hakama zainabu data zube a kàsa tana shure shure kamar sabuwar tabi. Marka kuwa ta sankare a tsaye... Gidah dai ya hautsine... Sai awajen raude nake jin wai zainabun ashe sau 3 . Daniel likita na cire mata ciki. Wai an gaggays masa bai yadda ba. Sai da yaje aka tabbatar masa... " "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun..... Ke duniya!!" Gwaggo haule ta fada cikin mamaki da kambama zancen da Basira ta fada "SubhanAllahi.. SubhanAllah." Gwaggo Hadiza ta shiga maimaitawa. Baki daya jikin su yayi sanyi. Cikin haka sai ga shigowar su Haj Aisha abokiyar zaman Haj Hameedah mahaifiyar su Zayn.Da Haj Hameedah Bayan ta kuma su Nadra ne da wasu maza ciki harda Nassem dauke da akwatuna manya manya masu sheki. Irin customized boxes dinnan masu hashtag na #ItWasAlwaysYou:W💕 Da sauran dangin su carpets, Kayan shayi, Gishi da sugar buhu da sauran kayan masarufi ciki harda su indomie da cartons na kayan bacci. Umma Hadiza ta mike da sauri ta shige daki. Ya yinda gwaggo haule ta mayar da hijabi daman tana da alwala ta dubi gabas ta zuba sujjadar godia ga Allah. Hawayen farin ciki daya na bin daya Najan Isubu ta tare da fara'a da wasa da dariya. Ya yin da Basira da fannah suka shimfida tabarmu baki daya suka zazzauna akai. Daga nan aka shiga gayshe gayshen juna. Fannah da Basira sai murna suke suna bin kayan auren Waheedahn da kallo. Kaya ne wanda alkalami yayi kadan wajen zayyano tsaruwar su. Komai na kayan me tsada ne da kuma daraja. "Kaman Hadiza na gani ta tashi ko?" Haj Hameedah ta tambaya tana dariya. "Itace... Kunya take ji." "Kunya kuma? Ai an zama daya. Dabi'ar hausawa ce ai wannan na iyaye su buya ranar karbar kayan auren su. Bayan rana ce ta farin ciki ." "Gaskiya kam." Gwaggo haule ta amsa ta tana dariya. Da kanta ta mike ta kirawo Umma Hadiza da ke cikin daki. Umman ta fito tana sunkuyar da kai. Ta tsugunna suka gaysa baki dayan su. Haj Hameedah sai tsokanar ta take. Fanna da Basira suka shiga dakko kayayyakin da aka tanadar wa zuwan su Haj Hameedah. Dai dai iya karfin su. Da cartons na ruwa da lemuka. Haj Hameedah bata ji dadin kashe kudin da Umma Hadiza tayi ba . Na yin toye toyen kaji da su meat pie. Sun karba da hannu biyu. Sannan aka fara bude akwatuna ana bin kayan da kallo Alokacin Haj Hameedah ke tambayar ko an sanar wa Waheedah wanda aka aura mata? Su Gwaggon suka amsa mata da a'ah... Alokacin da sukayi niyyar fada kuma zazzabi yaci karfin ta don har tasha panadol ta kwanta bacci tun dazu. Haj Hameedah da kanta ta mike ta shiga daki wajen Waheedah ta tattaba jikin ta zafin ya ragu. Don haka ta dan tashi waheedan. Dakyar ta iya gayshe ta saboda yadda kanta ke sara mata. Ta dauke MacLean da brush dinta ta nufi bandaki tayo brush. Ta gayshe da mutanen tsakar gidan tana bin su su da kayan da kallon madaukakin mamaki. Ta koma daki ta sake gayshe da Haj Hameedah . Sannan ta zauna tana matsa yatsun hannuwan ta. Maa ta leka da kanta ta kira su Gwaggo da Umma Hadiza. Tsakar gidah ya zama sai su Najan Isubu dake kirga kaya. Ta dora dan karamun kit din da sakar gold ke ciki dauke da zobuna da awawwaraye manya manya... "Waheedah ya jikin naki?" "Da sauki Maa." "Akwai inda ke miki ciwo?" "Babu sai kai na kawai da ke sarawa kadan kadan.." "Masha Allahu. Sannu kinji?" "Yauwa.. Maa" "Waheedah Ina son ki bamu aron hankalin ki. Ki kuma tsayar da shi waje daya. Ki kuma ajiye zantukan da zamuyi a mizanin hankali . Kinji?" "Insha Allah Maa." "Ki sani har gaban abadan ba zamu miki zabi da zai cutar da ke ba. Ina nufin ba zamu zaba miki abokin zama wanda ba nagari ba ne. A har kullum adduoin akan ki basa wuce Allah ya hada ki da abokin zama na gari. Inda zaki je ki huta wani naki ya huta. Ki samu nutsuwar kwanciyar hankali. Kina fahimta?" "Eh..." "A baya kinsan mahaifin ki ya karbi kudin auren wanda ke neman ki amatsayin abokiyar rayuwa ta aure ko?" "Eh...." "Bakisan waye ba kika amince ko? Saboda biyayyar iyaye da amincewa da zabin su da yafi son rai ko?" "Eh Maa " Ta amsa gabanta na tsananta bugawa .. "Tohmmm... A yau an daura aure ke da yan uwan ki ku uku idan har ban manta ba.... Ko Hadiza?" Waheedah da sauri ta daga kai ta dubi Haj Hameedah. Tabbas tasan an karbu kudin auren ta don har ciwo tayi amman ta hakura ta amince . Ko dan farin cikin mahaifiyar ta. Amman bata taba zaton da ita aka hada aka aurar yau ba... "Kiyi hakuri Waheedah..." Umma Hadiza ta fada kanta a gefe. Waheedah gabanta ya sake bugawa. Ta mayar da kallon ta kan Maa data daga mata kai ta sauke itama, "Yadda kika bi umarnin mahaifan ki. Kikayi hakuri da sa hannu biyu ki ka karbi zabin da suka yi miki. Ina fatan Allah yasa wannan shine matakin farko na shiga sabuwar rayuwar ki mai tattare da FARHATAL QALB!! (FARIN CIKIN ZUCIYA...) Daga yau kin dinga samun FARIN CIKI a ZUCIYAr ki har ya zuwa ranar da zaki koma ga mahaliccin ki Waheeda.. Allah ya saka miki da alkhairi ya hade kawunan ku. Amin" Hawaye ne suka shiga reto a kyakkyawar fuskar Waheedah masu dumi. Hakika dukkanin wanda ke jiyo sautin kukan Waheedah dole zuciyar sa ta karaya. Da tausayi matuka ga dukkanin wanda ya samu kansa a halin da Waheedah ke ciki. Hawaye ne mai dauke da labarai masu tsuma zuciya acikin sa... Wanda take so da kauna daban ... An raba su ta hanyar auren dolen da akayi mata da wanda batasan awacce nahiyar yake ba. Ta karbi kaddarar ta da hannu dubu duk kuwa da bata da tabbacin hannun da zata faada. Ta samu FARHATAL QALB da Dawood wanda suka yiwa junan su alkawarin aure don cigaba da gina soyayyar da suka fara... Duk kuwa da bata haduwa da shi ba tun bayan bikin su Zayn amman kaunar sa tayi tasiri a zuciyar ta alokacin da suka fara magana ta WhatsApp har suka dai-daita kan su. (Gara🤣) Ta saka kasan hijabin ta ta share hawayen da ke tsiyaya daga fuskar ta. Sai shessheka kawai da take yi. "Kiyi hakuri Umma. Na kasa tsayar da hawayen ne" Ta fada ahankali don kada ta raunata ran mahaifiyar ta. Zatayi zaman auren ne kawai saboda farin ciki ya wanzu a zuciyar mahaifiyar ta ta dama sauran yan uwa da masoyan su "Ki yafe ni Waheedah. Ki yafe mana baki daya kinji?" Umma Hadizan ta fada itama muryar ta a raunace. "Ba abunda kuka mun Umma.... Allah ya yafe mana baki daya." "Amin Allah ya miki albarka. Allah ya saka miki da mafificin alkhairi. Allah ya shiga lamuran ki baki daya." "Amin Umma." Haj Hameedah ta janyo Waheedah jikin ta tana mai shafa bayan ta. Har cikin magudanar jininta take jin kaunar Waheedah. Can ta nisa kafin tace, "Waheedah..." "Naam Maa." "Kiyi hakuri da abunda labbana zasu furta...Don bamuyi wannan hadi dan munantawa rayuwar ki ba." "Tohm Umma... Au Maa " "Zayn shine wanda aka daura miki aure da shi yau. Kinji Waheedah.." Ai baki daya.... Ji da ganin ta ne suka dauke na yan wasu dakikai ta zama tamkar mutum mutumi.... #DESTINED LOVE... _INA MASOYA KUMA MA'ABOTA KAMSHI MA SU KAUNAR KAMSASAWA A KODA YAUSHE? DOMIN KAMSHI RAHAMA NE.._ _TO KU MATSO, DOMIN WANNAN KARON MA ZAFAFA BIYAR SUN ZO MU KU DA TALLAN MASARAUTAR KAMSHI NA KAMFANIN TURAREN *YERWA INCENSE AND MORE*_ _A *YERWA INCENSE AND MORE* ZA KU SAMU TURARUKAN WUTA NA *GIDAH, NA KAYA, NA TSUGUNNO* BA A NAN KADAI SUKA TSAYA BA. AKWAI *KHUMRAHS* MASU KAMSHIN LARABAWA DANA FRUITS KAI DAMA KAMSHIN TURAWA. AKWAI KHUMRAHS TA MATAN AURE DA TA YAMMATA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN WANKA DANA SHAFAWA BAYAN AN KAMMALA WANKA.* BA ANAN TURARUKAN NA SU SUKA TSAYA BA. AKWAI *KULACCAM* MAI MATUKAR KAMSHI DA SANYAYA ZUCIYA, SANNAN SU NA DA *MADARORIN TURARUKA NA JIKI DA NA KAYA*_ _AKWAI TURAREN *AL'AJABU NA TSUGUNNO DA KHUMRAH* DIN SA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN GASHI NA CREAM DA KUMA SPRAY DIN SA NA FESAWA*_ _BA ANAN SUKA TSAYA BA. SU NA DA *TURAREN MOPPING, DA NA BANDAKI AKWAI NA RUWAN WANKI DA NA FESAWA A DRAWER KO AKWATI*_ _AKWAI KAYAN GYARARRAKI NA FATA. KUJERAR TSUGUNNO, KASAKE NA WUTA, COAL IGNITER TA KUNNA GARWASHI, ELECTRIC BURNERS DA ENGLISH COAL_ _AKWAI LAFFAYAS DA SAURAN TURARUKA NA KAMSHI KALA KALA_ _SU NA BADA KAYAYYAKIN SU AKAN FARASHIN SARI KO SAYA AKAN DAYA DAYA. SANNAN SUNA TURA KAYAYYAKIN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE. KAYAN SU YAN CHADI NE DA SUDAN DA KUMA YERWA WATO MAIDUGURI._ _KYAU, INGANCI DA RAHUSA SAI KAYAYYAKIN KAMFAMIN YERWA INCENSE AND MORE. SAI KUN GWADA ZAKU BAMU LABARI_ _NAMBAR TARHON SU DA ZAA KIRA KO MUSU MAGANA TA WHATSAPP ITACE: 08095215215_ _INSTAGRAM HANDLE DIN SU: @yerwaincense_and_more_ _YERWA INCENSE AND MORE: A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS AND MORE_ ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰[11/23, 9:02 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ ______ _PG:60_ "Kinyi shiru Waheedah.... " Cewar Haj Hameedah. Ta dan jijjiga waheedan. Umma Hadiza ta sake dukar da kanta a kàsa. Tausayin tilon yar ta ta mace ya kamata kwarai matuka "Waheedah... Diyar albarka." Gwaggo haule ta fada itama gabanta na harbawa. Waheedah ta daga kai. Ta sauke numfashi da kyar tana jijjiga kanta da sauri "Menene Waheedah?" Maa ta sake tambayar ta cikin kulawa. "Maa, Umma, Gwaggo. Kuyi hakuri amman ba zan iya zaman aure da Ya Zayn ba." "Meyasa Waheedah... Why?" Maa ta tambaye ta cikin fargaba. "Bar cewa haka Waheedah.... Kinji?" Cewar Gwaggo haule. "Ya Zayn tamkar marigayi Ya Kamal na dauke shi. Na dauke shi tamkar wanda muka fito ciki daya. Yaya Ahlam itama tamkar Yaya ce awaje na. Ta dauke ni kamar kanwar ta da suka fito ciki daya.... Ya zata ji idan har taji ni da ya Zayn an daura mana aure? Zata dauka naci amanar ta ne. Dan Allah kuyi hakuri amman ba zan iya zaman aure da ya Zayn ba. Na amince a auramun koma wanene amman banda ya Zayn.. Dan Allah...Zuciyata zugi ta ke Maa. Kasan zuciya ta tamkar zai ballo saboda radadi.." "Dan Allah Waheedah ki bar cewa haka kinji? Wannan aure Allah ne ya hada. Da kuma rokon da Zayn ya dukufa yanayi a sujjada har Allah ya karbi adduoin sa. Zayn ya dade yana dauke da kaunar ki a zuciyar sa Waheedah. Ke ce FARIN CIKIN ZUCIYAr Zayn ... Yana kaunar ki tun kafin a daura auren su da Ahlam Waheedah. Zan iya tabbatar miki cewar kece first love din Zayn kamar yarda ya sanar da mu. Ya fara kaunar ki tun kafin ki zama yadda kike a yanzu. Maana tun kina karama... Ki sani auren ku da Zayn ba kici amanar Ahlam ba. Hakama Zayn bai ci amanar Ahlam ba. Zaki fi dukkanin mu masaniyar komai saboda kece kike zaune a tare dasu... Kinsan irin zaman da suke yi. Wanda maslahar sa aure ce. Na karkare miki zance har satin bikin Zayn bai dai na roko na a fasa auren nan ba don yanada wacce zuciyar sa ke muradin kauna., Bamu amince da auren ki da Zayn ba don mu muzanta miki. ko dan muci amanar ki mu kuma tauye miki hakki.. No! Auren ki da Zayn alheri ne. Auren ki da Zayn zukata da yawa sunyi farin ciki. Auren ki da Zayn abubuwa da yawa zasu gyaru. Domin ke din wani haske ce a tattare da rayuwar mu baki daya Waheedah. Kaunar da na ke miki ta sa na amince da auren ku. Na kuma yi farin ciki marar misaltuwa da kasancewar hakan Waheedah.. Ki dau wannan auren a matsayin taki kaddarar. Ki kuma yafe mana da zartar da hukuncin auren ku batare da an shawarce ki ba. Kauna ce ta kawo hakan.., Idan kuma kina kan bakan ki na rabuwar ku... Ba zan shiga hakkin ki ba. Zan samu Zayn ya sawwake miki a yau ba sai an ja da nisa ba. Kinji Waheedah? Kiyi hakuri bazan takura ki ba wallahi. Wannan auren ba zai ruguza zumuncin mu da ke ba. Zaa warware shi da yardar Allah.... Bar kuka." Haj Hameedah ta karasa fada muryarta na rawa. Yayin da itama hawayen ke tsiyaya a fuskar ta. Gwaggo haule da Umma Hadiza suka shiga basu hakuri duka. Haj Hameedah ta zame jikin ta daga na waheedah ahankali ta mike. Soro ta nufa ta kira Zayn a waya. Ta sheda masa dukkanin yadda sukayi da Waheedah. Don shi ma sai a satin daurin auren ake sanar masa da na su zaa hada. Ya yita FARIN CIKI yana azumin godia ga Allah na gwarzon sa'ar samun mallakar Waheedan . Maa ta tilasta masa da lallai yazo wajen waheedan ya sawwake mata tunda dai ta tsaya akan bakan ta. Idan kuma ta amince to yasanar da ita yadda suka tsayar da matsaya. Ko da Haj Hameedah ta fita daga dakin. Gwaggo haule ta shiga tausasar Waheedah. Amman sam waheedan ta ki bada kai sai ma ambaliyar hawaye da ta ke ta zubarwa. Fuskar Ahlam kawai take hangowa .. Gefe daya kuma ta Zayn da ko a baya ranar bikin sa yake sanarwa Dawood kan meze yi da Waheedah yar ficika da ba budurwa ba ce bata isa aure ba. Kuma a yanzu shi aka bata a matsayin miji? Ta girgiza kai kawai tana cije lebe tare da sake kyakkyabewa da wani sabon kukan. Nadra ta shiga dakin. Su gwaggo haule suka basu waje. Nadran ta shiga bawa waheedan shawarwari duk kuwa da ba sauraron ta take ba kuka take mai fitar da sauti ahankali. Duk da haka Nadra bata fasa ba sai da ta karasa maganganun ta tukun sannan ta shiga tsokanar waheedan har tana mintsinin ta. "Bakiga customized boxes dinki ba. Harda hashtag na #ItWasAlwaysYou:W💕? Ni dai daman na san dan kumbure kumburen da Akiey yakeyi idan ya ganki duk kauna ce. Ya yita saki aiki duk wayon ya kare miki kallo ne. Shi kadai yasan labarin da ke cikin zuciyar sa . Ashe dai Waheedah itace FATHATAL-QALBin Ya Zayn.. Sai yanzu na kara amincewa da hashtag dinnan na It was always you Waheedah... Kaunar ki a zuciyar sa ta dade tana tsumuwa ke din ce always and forever dinsa. Bai taba soyayya ba sai akan ki. Ashe yar mutan shurah ce ta sace zuciyar Yayan mu har ya kasa hakuri sai da ya mallaketa? Ina muku fatan alkhairi. our newest sister in-law... Aunty Waheedah.... Mrs Zayn Adams Nasser. U r highly welcome to the Adams family... Allahumma bareek " Tana karasa fada ta sumbaci kan waheedan ta mike bayan ta mata sallama ta fice daga dakin Tunda ta fara magana har ta karasa Waheedah bata kulata ba. Tana dai sauraron duk wata kalma data ambata. Tana jiyo sanda suka karasa wasa da dariyar su. Kafin daga bisani su tashi su tafi . Fannah da Basira suka bi su da kayan makulashen da suka tanadar musu. Da dan tukwicin da suka bayar a matsayin su na marasa shi. Ko bayan sun musu rakiya sun dawo. Akan Waheedah suka taru suna bata baki. Banda Umma Hadiza da ta zauna agefe kawai tana canza channel din yar rediyon da ke hannun ta. Da suka takura mata da magana kuka ta fashe da shi. Daga karshe ma ta bi su fannah da Basira gidan su wajen Deluwa dubo yaran kamar yadda Gwaggo haule tace. Suna zuwa kuwa Waheedah adan guntun ilimin ta take sanar da su Basira ko ciwon idanun jaririyar dayar anophthalmia/microphthalmia ne? Daga baya kuma su Gwaggon suka kai kayan lefen gidan wajen Marka. Inna Sa'adatu na asibiti bata farfado ba Ya yin da zainabu ke gadon asibiti itama batasan wanda ke kanta ba. Marka kuwa tamkar sabuwar tabi. Don kayan lefen da aka kawo mata tagani ma zugii su ka karawa zuciyar ta. Ta shiga kokawa tana bubbuga kirji. Sai hararar kayan take. Ya yin da makota na kusa da na nesa suka debo kafafuwa don ganewa idanun su akwatunan shake da lefen Waheedah. Kaf ko a tarihi babu wanda aka taba kawowa kaya himili guda irin Waheedah. Lalle duk mai hakuri zai ci riba watan watarana. Saboda tsabar bakin mutane. Kit da gwalagwalen ke ciki Najan Isubu kasa fitowa tayi da su. Kar abi dare a sace su tas. Ko bakuna su tsige auren . Masoya sun sanya albarka da fatan zaman lapia tsakanin Waheedah da mijin nata. Sam marka batasan dan masu kudi Waheedah zata aura ba. Da bata amince da auren su ba. Ta hararo lefen da wutsiyar idanun ta . Hade da saka yatsanta a baka ta gartsana shi cikin tsantsar hassada da bakin ciki. Kasa jurewa tayi ta koma cikin dakin ta. Ko da yan kallon kayan suka kammala gani. Aka mayar da su gidan gwaggo haule. Kafin washegari a mayar da su gidan na The Adams Family don gudun barayin dare masu bin lefunan mutane su sace su. ******* Kallon kansa ya tsaya yi a gaban mirror. Yana sanye cikin dakakkiyar wagambari da ta sha aikin hannu. Da hular data dace da aikin kayan . Sai hula data sha kari ta zanna bukar. Agogon sa ya hau da kayan jikin sa. Hakama takalman da ke sanye cikin kafafun sa. Ya yi matukar kyau. Ya dakko turaruka ya shiga feshe dukkanin lungu da sako na jikin sa. Ya goga chappete a bakin sa. Ya gyara zaman zobunan azurfar da ke yatsan sa. Sannan ya dau wayar sa ya zura a aljihun gaban rigar sa ya fuce daga dakin nasa cikin takun kasaita irin ta angwaye. Dake tattare da farin ciki da annushuwa. Kamshi ne kawai ke tashi daga jikin sa. Ga wani kyawu daya kara haskaka shi. Yana sauka daga mattakalar bene ya na mai bare ledar chewing gum din hannun sa. Me mint flavour ya jefe a baka yana taunawa ahankali. Ahlam na zaune a doguwar kujera da wayarta a hannu. Ta dube shi ta watsar. Tun da Ummimi ta zo da kanta gidan ta sanar mata rana i ta yau daurin auren Zayn.. Amman bata gaya mata wadda zai aura ba. Ta ja mata kunne sosai tare da mata nasiha akan zamantakewar aure da hakkokin sa..... Da harara tabi shi. Yayi murmushin gefen fuska kawai. Ya zauna akan hannun kujera yana kare mata kallo. Ya kasa gane muhimmancin da ta bawa zama da kayan bacci. Ta kwanta ta tashi da su. Da rana ma tayi wanka ta mayar da su. Ya dan lekar da fuskar sa ga wayar da ke hannun ta hausa novel take karantawa na: zafafa biyar "Meye zafafa biyar kuma?" "Ina ruwan ka? Littattafan hausa ne mana.." "Amma...I'm very sure. Inde littattafan hausa ne suna muku koyi ta yadda zaku dinga kula da tarairayar mazajen ku. Kula da tsaftar jikin ku.. da sauran su. Su kan su ba zasu baku gurbatacciyar shawara ta fatali da ayyukan gidajen auren ku ba ." Bata bashi amsa ba ta juyar da kanta gefe tana turo baki gaba. Gyara zaman sa yayi ya shiga yi mata nasiha mai ratsa jiki tare da bata hakuri akan dukkanin wasu lefukan da yayi mata a bisa rashin sani. Da kuma wanda yayi da sanin, Ya kuma karkare da batun, "Game da wacce na auro kuma.... Bata da masaniyar neman auren ta ma ballanta na batun daurin auren mu da ita. Kuma ko da aka sanar mata tanacan tace dole awarware auren nan... Badan komai ba saboda tamkar cin amana ne awajen ki. Duk kuwa da bata kauna ta. Tana mai jin kunyar kasancewar abokiyar zaman ki .. Ahlam!! Wannan ba kowa bace fyace..." Ahlam ta daga kai da sauri ta dube shi. Gabanta na tsananta bugawa. Zayn ya kada kai alamun tabbatarwa da zancen sa kafin ya ce, "Waheedah itace wadda na aura ba tare da masaniyar neman auren ta da nayi ba. Ballanta na kuma daurin auren mu da aka daura yau .." Kasa magana Ahlam tayi. Idanuwan ta suka shiga kiftawa. Hawaye sirara suka shiga reto a kyakkyawar fuskar ta. Ta mike da sauri tayi sama tana mai fashewa da wani sabon kuka.. Ya dan jima yana sake sake a zuciyar sa. Ya bita saman yana ta roko ta bude dakin taki. Ya sauka fice daga gidan. Kai tsaye ya nufi gidan Gwaggo haule. *WAHEEDAH....* Suna tsakar gidah baki dayan su. Ciki harda Waheedah data rufe kafarta saboda soro. Tana mai karanta sakon da ya shigo wayar ta ta lambar Dawood, "Nikah Mubarak my wife, You are a missing ingredient of my life that has everything..D has now been completed. For me it's not just about showering you respect, you are and always will be my respect, My queen and I honour and respect your family at all times .May Allah give me ability, power and strength to make you happy, for the rest of your life... I love soo much... With every fiber of my being darling...💕" Tana karasa karanta sakon, Zayn yayi sallama. Sai da aka bashi iso ya shiga. Ya gayshe da su cikin girmamawa. Waheedah ta gayshe shi fuskar ta a kumbure. Ya karaci zaman sa. Suna hira da gwaggo da yake jefa kalamai daya biyu. Ya musu sallama yana sosa keya ya fuce. Gwaggo tasa Waheedah ta raka shi. Har waje ta raka shi. Yana gaba tana biye masa a baya. Sun danyi tazarar har zuwa wajen motar sa. Dake ba mutane awajen layin shiru. Hakan ya sanya Zayn rarumo Waheedah tanata ture shi amman yaki sakinta. Ya rungume ta tsam a faffadan kirjin sa. Yana sinsinar wuyan ta dake tashin kamshin da kofofin hancin sa basa mantawa. "Please Waheedah .. Kyale ni naji dumin jikin ki . Ko kinsan wata rana da muka fara haduwa da ke? A gate din gidan mu. Wanda muka bigi juna har glasses dinki suka cire?" Yana mai goga karan hancin sa akan nata karan hancin ya cigaba da cewa, "Tun ranar na tsinci kai na da kaunar ki. Kamshin turaren ki. Idanun ki, kyawun ki, nutsuwar ki, kyakkyawar halayyar ki da ma sauran dimbin ladubban ki suka kara ingiza zuciyata da kaunar ki .. Waheedah ke ce FARHATAL QALB na..I remember every second, Your magnificent smell, Your incredible eyes, I remember everything... You are my best present and future Waheedah.. Tun kallon farko ..I always liked you at first glance... Ki sake bamu dama Waheedah. Karki bari a raba auren mu..If only you could give us one more chance" Kiciniyar kwace kanta take son yi. Zayn yayi nasarar saka bakin sa ya sumbaci gefen wuyan ta. Ta rufe idanunta da sauri jikin ta na ta rawa. Ya busa mata iskar bakin sa a kunnen ta ahankali cikin wata iriyar murya ya shiga rada mata, "If only you could give us one more chance.... " Yana karasa fada ya samu kansa da saka hannu ya tallabo fuskar ta, Ya sanya labban sa akan nata. Cikin wani irin yanayi ya shiga sumbatar Waheedah. A hankali kuma cikin nutsuwa, "What did you hear.....uhm... Me kika ji, ?" Ta sauke numfashi tana kauda fuska. Ashe dan iska ne? Saboda ya kyaleta tace, "Naji...." "No... in english please ..." "I hear voices of children ...." Ta amsa shi hade da juyawa kadan ta kalli yaran da ke gara taya a tsallaken kwata suna musu ... "And then....?" "Kukan dabbobi da tururin numfashin..... "In English .... Kinji?" Ya karasa fada yana sinsinar bayan kunnenta.. "Crying of animals...And the hint of your breath...." Rarumota yayi ya rungumeta tsam a jikin sa. "Ina kaunar ki Waheedah.. I’m in love with you..I love you more than anyone, Fiye da kowa da komai... Meyasa kike son a raba auren mu? Meyasa kike tsane ni haka?..." "Ka bari ... Ya Ahlam..." Ta shiga zame jikin ta. Tunowa da Ahlam da tayi, "U're worried about Ahlam... Yeah I knw..But what about us?what about my love for you? Kinsan irin kaunar da na ke miki Waheedah? Bansan so ba sai akan ki. Bansan tacacciyar kauna ba sai da na fara dakon soyayyar ki Waheedah.. " Yana magana yana sake matseta a jikin sa. Ganin zai iya nasara akanta. Hakan ya sa da sauri ta yage jikin ta daga nasa ta shige gidah. Sun bar tsakar gidan suna dakin gwaggo haule. Don haka fitsari tayi kawai da alwala ta kwanta tana tunano Zayn da ajiye kunyar da yayi a gefe yau. Ta dora hannunta daya akan lebenta tana zagaye su. A haka bacci ya kwashe ta... ××××× Wasa wasa sai da Waheedah ta kara kwana biyar agidan su kafin Haj Hameedah ta turo a dauketa da kayanta. Daki wadatacce aka bata asaman gidan na Haj Hameedah kafin komai ya sake sararawa Waheedah ta koma gidan Zayn. Duk sanda zai zo wasan buya suke. Bata bari su hadu. Ranar daya gaji ya kirata a waya taki dagawa. Ya tura mata sako da, "I'm in the car..." Ta karanta tayi shiru. Ya sake tura mata da, "Come down! I won't accept no.or I will alert the whole neighborhood .." Tana karasa karantawa ta kashe wayar baki daya. Zayn ya shiga gidan kan sa tsaye. Yayi hamdala Maa bata nan tana sashen Abiey din su. Da sauri ya haye saman dakin da Waheedah take ya tura kofar ya shiga ya murza mata mukulli. Nufar ta yayi gadan gadan ta gudu bayan kofa ta tokare tana rau rau da idanu, Yayi murmushin gefen fuska kafin yace, "Waheedah you made a big impression on me .." "Ya a Zayn..., Dan Allah ka bari.." Girgiza kai yayi. Tana baya baya yana kara matsawa kusa da ita. Ta rakube a karshen kofar tamkar zata shige cikinta baki daya. Tana mai rufe bakinta da tafukan hannayenta. Cikin rawar baki ta shiga cewa, "Sis Ahlam......" "Shhhhhh!!! I love you more than anyone….. Enta FARHATAL -QALB.…. yes Waheedah ke ce FARIN CIKIN ZUCIYA tahhh..#ItWasAlwaysYouW💕..." Yana karasa fada ya saka hannun sa yana sharce mata hawayen da ke tsiyaya a fuskar ta... Kafin ya samu kansa da tallabo bakin nata. Ya shiga bata deep and passionate sumba mai ratsa mugudanar jini da bargo.. Yayi nasarar kashe mata lakar jikin ta. Daga shi har ita sun shagala sai bugun kofa suka ji. "Waheedah kinyi bacci ne?" Suka jiyo muryar Maa. Waheedah ta tattake iya karfin ta ta ja hannun Zayn ta tura shi abandaki. Ta rufe bandakin da mukulli gabanta na tsananta bugawa. Kunya duk ta dubibiyeta tamkar Maa din na ganin su. Ta kalli kanta a mudubi gaba daya ko ina a hautsine. Ta juya ta dankarawa kofar bandakin harara sai kace Zayn din yana gani. Tayi sauri ta gyara ko'ina sannan ta bude kofar. Maa ta shigo tayi hanyar bandakin tana, "Ashe shower ta lalace sai Nadra ke fada. Haka kiketa wanka da sanyin nan Waheedah? Bari na dau hotan wajen na turawa me gyara sai ya sayo abunda babu..." Tamkar mota haka Waheedah taja kafafuwa a guje sai gata agaban Maa. "Ki..ki..ki barshi Maa." Maa din ta kalleta tayi murmushi, "Haba Waheedah? Dan Allah ki cire wannan kunyar ai an riga da an zama daya.." Waheedah ta shiga girgiza kai. Tamkar zata fashe da kuka. Yayin da Zayn dake ciki yanata murmushi da adduar Allah yasa Maa ta bude ta ganshi ta bashi matar sa. 🤣 "Akwai ... Shan..." Ta kasa karasawa tanata rawar murya. Maa ta yi murmushi kafin cikin kulawa tace, "Okay ko kin wanke undies ne bakyaso agani? Well kina da gaskia. Ba damuwa zuwa da safe sai ya zo kawai ya gyara. Idan zaki wankan to dan Allah ki fada a kawo miki ruwan zafi ko ki shiga bandakin Nadra . Kinji?" "Insha Allah Maa. Nagode kwarai." "Yauwa... Sai da safe." Tana fita Waheedah ta sauke zuciya. Hannunta akan kirjinta. Yau da Maa ta yi ido biyu da Zayn batasan wacce iriyar kalar kunya ce zata shiga tsakanin su da Maa din ba.... #DESTINED LOVE... #ZAYNUL-WAHEEDAH.. #ITWASALWAYSYOU:W💕 _WANNAN LITTAFI DA MA SAURAN NA *ZAFAFA* NA *KUDI* NE. DAN ALLAH KI/KA BIYA KUDI KI/KA MALLAKI NA KI. DON GUDUN SHIGA HAKKOKIN MASU RUBUTAWAR DA MA WADANDA SUKA CIRE KUDI SUKA SAYA..._ [11/23, 9:02 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:61_ ___ *Gefen* gado taje ta zauna tana faman sauke ajiyar zuciya, tana sane taki sanar dashi cewar Maa ta tafi yayi ta zama a bathroom ɗin ita ba ruwanta. Kafin ta gama zancen zucin da takeyi kawai taga ya fito sukai ido hudu, ta janye nata gefe tana cizon farcen yatsanta. A hankali ya karasa inda take zaune ya tsaye yana kare mata kallo. Shikam me zai yiwa wannan baiwar Allahn ta yadda cewar shi din yana sonta da gaske ba wai wasa ba? Me zai mata ya tabbatar mata da cewa be aureta dan ya cusgunawa Ahlam ba? Muryarta yaji tana cewa. "Yah Zayn zaka danneni fa.." Zayn ya kalleta, gani yai sauran kiris ta fada kan gadon. Maimakon ya matsa sai ya dora kafarsa daya a gefen gadon, Waheedah ta zaro ido, d'an rankwafawa yai ya sata a tsakiyarsa kamar mai san yi mata rada. "Please Ya Zayn bana so." Ga mamakinta sai taga ya sake rankwafawa kawai sai ta kwanta akan gadon tare da kauda fuska cikin ranta tana fadin kaci kanka. "Oh Masha Allah dan naga kin fiso muyi maganar a kwance ko?" Bata kulashi ba saboda bata san hirar tasu tayi tsayo, so kawai take yabar mata dakin amma bashi da niyar yin hakan. Ji kawai tayi ya kwanta a bayanta tare da rikota ta hanyar sanya hannu ya riko shafaffen cikinta. Waheedah tayi saurin zaro ido kirjinta yana wani irin bugawa, gani kawai take Ahlam tana kallan irin cin amanar da suke yi mata. Idanuwanta a lumshe sakamakon wani irin yanayi da ta tsinci kanta, murya na sarkewa take faɗin. "Yah Zayn k..." Tattausan tafin hannunsa taji a saman lebenta, ji tayi yana kokarin juyo da ita wajansa, da sauri ta tirje tana girgiza kai. "Yah Zayn bazan iya ba, dan Allah kadena tabani bazan iya wannan cin.." Zayn ya sake katse mata hanzari ta yadda yake goga mata dogon hancinsa da tattausan lips dinsa akan fatar wuyanta, gabaki daya numfashinsa dake fitowa ta hanci da lallausan gashin daya kaawata wajan bakinsa zuwa habarsa sai sake kashe mata jiki suke, banda tsuke kafafuwa babu abinda takeyi. Zayn ya dan rintsa ido yana girgiza kai, husky voice dinsa ne ya daki cikin kunnanta inda yake cewa. "FARIN CIKIN ZUCIYA tah (My Farhatul qalb) kina tunanin na aureki ne dan wata manufa tawa akanki ko akan Ahlam?" Waheeda tayi shiru ta kasa cewa komai, Zayn ya dan saki murmushi tare da janyota, gabaki daya sai ta juya suka fara kallan juna tayi saurin rufe ido. Bazata iya kura masa ido sosai ba saboda wasu sirrika dake cikinsu, ya hadiye wani mugun saliva wanda tsagwaran san ya mallaki lips din ta dake ta faman motsawa tamkar wata mai shan sweet. Yaci gaba da cewa. "Ki cire tsoro da duk wata shakka da kike yiwa Ahlam kizo kiyi biyayyar aure, na dade ina jiranki, zuciyata ta jima a cikin so da kaunarki, ki tausaya min ki shigo cikin rayuwata ko zan samu jin dadi da kwanciyar hankali." Ya karasa maganar yana shigar da fuskarsa gefen wuyanta. Wasu hawaye ne suka dinga bin kyakkyawar fuskar Waheedah, ta shiga girgiza kai tana zamewa daga jikinsa, ganin ya hanata yasa ta fashewa da kuka, Zayn ya rintsa ido kukan ta yana jinsa har cikin ransa, ba zai iya jurewa ba dan haka yai saurin matsawa daga jikinta, muryarsa tana sarkewa yace. "Ki gaya min abinda kike so nayi wanda zai sa ki kasance a cikin rayuwata ta har abada, sanar dani please but banda saki bana san jin kalmar nan daga cikin bakinki." Yadda Waheedah taji yayi maganar ne yasa kirjinta bugawa, tunani ta farayi, yanzu me zatayi wanda zai sa ya kyaleta? Share hawayen tai tana fadin. "Ina so kaje wajan Aunty Ahlam ka tambayeta, idan har ta amince dani a matsayin abokiyar zamanta ina mai tabbatar maka zanje gidanka a matsayin matarka. Idan kuma bata amince ba ina so dan Allah ka rabu dani kaje ka rungumi matarka, dama a duniya ba komai mutum yake samu ba." Zayn yai mata wani mugun kallo wato sai da ta tabbatar da cewa Ahlam ba zata taba yadda da ita a matsayin kishiya shine tace haka. Bazai mata dole ba hakan yasa shi tashi zaune yana jan dogon hancinsa wanda tsarin yanayin halittarsa ya karawa fuskarsa matukar kyau. Tsaye ya mike yana so ya kalleta sai dai zuciyarsa na san ta koyi yin hakuri da kasancewa da ita har zuwa lokacin da zatayi hankali ta gane cewa shi din mijinta ne mai tsananin kaunar ta. "Shikenan zanje, ina san kiyi addu'a ki roki Allah abinda kike so, ni kuma zan tayaki da amin koda kuwa rabuwarmu itace ta ratso tsakanin mu." Hanyar fita yayi, har ya kama hannun kofar ya murda sai yaji kamar ya koma, ya juya tare da kallanta, tana kwance idanunta a rufe, girgiza kai yayi kawai ya fice zuciyarsa na tsananta harbawa. Yayi sa'a parlorn babu kowa har ya fice daga gidan. Mota ya shiga tare da dora kansa jikin glass door yana jin wani irin yanayi, harga Allah yana matukar san ganin Waheedah a tare da shi, sai dai yaga alamar samunta lokaci guda zai bashi matukar wahala dan yana hango tsoran Ahlam a can cikin idanuwan Waheedan. Dakyar ya iya samun damar kunna motar ya wuce gidansa cike da tunaninta. Fitowa yayi daga motar hannunsa rike da briefcase dinshi ya nufi cikin gidan kansa tsaye. Zaune a kasan carpet ya tarar da Ahlam tana waya, ya karasa ya zauna kan daya daga cikin kujerun parlorn, kallanta yai yaga fuskarta tayi wani iri alamar taci kuka har ta godewa Allah. Inda yake zaune bata kallaba ballantana yasa ran zata amsa masa sallamar da yayi. Yanata zama a wajan amman Ahlam bata da niyar katse wayar da takeyi, ran Zayn ya fara sosuwa cikin bacin rai yake kallanta yana fadin. "Bansan wace irin mata bace ke, kina ganin na shigo har na samu guri na zauna amma baki san ki ajiye wayar ba, a haka kike tunanin zan yi rayuwa dake ke kadai? Bakisan yadda zaki kula da mijinki ba bare ki bashi girmansa na matsayin miji?" Cikin rashin damuwa Ahlam ta katse wayar tana yi masa wani irin kallan raini take faɗin. "Oh wai kai har yanzu kana tunanin zan yi maka wani abun? Zayn ka manta cewa amanata kaci ta hanyar auro wacce ta gama sanin sirrina? Kun gama cin amanata kake tunanin zan baka muhimmanci?" Ta saki wani murmushin takaici tare da gyada kai tana cizon lebenta na kasa. "Wallahi indai sai a waje na zaka samu farin ciki zaka dade Yah Zayn, kaje can ita munafukar ta yi maka duk wani abu da kakeso, amman indai nice nagama." Tana gama maganar ta sake bude wayarta, wannan karan chatting ta ci gaba da yi tana dariya. Wani irin bacin rai ya bayyana a fuskarsa ya mike tsaye yana girgiza kai irin na takaicin nan yace. "Dama can mekike yi min Ahlam? Tunda mukai aure mekikai min da zan iya nunawa nace naji dadi?" Bata kulashi ba ya cije lips zuciyarsa na zafi, cikin son ya bata mata rai shima yace. "Ko yanzu daga wajanta nake, kuma Alhamdulillahi sai da na samu fiye da abinda baki san matan aure na yiwa mazajensu ba. Ke kuma ki zauna a haka kicigaba da chatting dinki har zuwa randa zamuga ribar yinsa." Yana kaiwa nan ya juya zai bar mata parlorn yaji tana cewa. "Ai dama na gane cewa ba tun yau ta fara baka abinda bana baka ba, ni tunda naji kace ita nasan dama kun dade da mallakar juna a watse, gwarani sai da mukai aure ita kuwa fa? Yanzu na san ragowar abinda ka rage a wajanta shi kake son kwakulewa daga nan sai na fara jin kace zakai wani auran." Habawa Ahlam ta sosa masa zuciya, metake nufi da kalamanta? Zarginsa takeyi kome? Lallai dole ya takawa Ahlam burki akan tunaninta. Juyowa yai yana sake kallanta, tana zaune a inda take tana murmushi tare da danna waya. "Koma dai menene kekika janyo, idan ma iskancin nayi tabbas yayi min dadi tunda gashi har na aureta ta zama kishiyarki sai ki gaya min dame kika fita? Kuma bari kiji na gaya miki na dena wani lallabaki akan kiyi hakuri, kar Allah yasa ki hakura. Waheedah kuma matatace wacce tasan darajar aure tasan darajar miji, ba irinki ba da chatting kawai kika bawa duk wani lokaci naki." Yana kaiwa nan yai tafiyarsa, kalamansa kuma sun konawa Ahlam rai da zuciyarta. Afusace ta mike tabiyo bayansa, kofar ta murda taji an rufe ranta na suya take fadin. "Wallahi karyane Waheedah ba zata taba zama matsayi irin nawa ba, Waheedah yar talakawace wacce bata san komai ba sai wahala da kauyanci. Kuma kaima nasan ka aureta ne kawai dan tazo tayi maka bauta tunda kasan ita din yar wahalace." Kafa tasa ta buga masa kofar dakin sannan ta juya tana masifa da bala'i, ji take kamar ta tsaga kofar ta shiga cikin dakin tai masa shegen duka ko zuciyarta zatai sanyi. Zayn kuwa yana shiga kamar yasan zata iya biyoshi ya murzawa kofar mukulli, briefcase dinshi ya ajiye akan madubi shi kuma ya karasa wajan gado, a hankali ya fada saman shi tare da rintsa idanuwa, tunani ya fada yana jin zuciyarsa tamkar wuta, sam baya cikin jin dadi saboda ta ko'ina baya samun farin ciki, duk inda yake babu farin ciki gaba kura baya sayaki, dama haka mata suke? Waheedah dan yana santa sai gwarashi takeyi yadda taga dama? Ahlam na gwarasa cikin borin kunyarta da babu gaskiya a ciki, yanzu ya zai yi? Ta ina zai fara yiwa Ahlam bayanin cewa sai ta yadda sannan Waheedah zata amince masa? Gashi yanzu yazo ya sake damula komai. "Ya Allah." Ya furta yana rintsa idanuwa. Yana jin muryar Ahlam harta gama ta bar wajan, kansa ne yaji yana masa wani irin nauyi kamar an dora masa dala da gauran dutse. "My love.." Ya fada yana hango hotan Waheedah acikin idanuwansa. Maimakon yaji soyayyarta na raguwa a'a sai yaji ana sake ninka masa. Wayarsa ya zaro daga cikin aljihu ya lalibo sunanta, kamar ya kira sai kuma ya fasa besani ba ko tana tare da su Maa. Online ya hau ko zai ganta yana kunnawa yaga Ahlam is online, yaja dan siririn tsaki, shi kam be taba hawa yaga bata kai ba saboda tsabar jarabar santa da chatting. Contact din Waheedah ya duba yaga ta dade bata hawa WhatsApp din, ya dan duba abinda zai iya dubawa ya sauka tare da kifa kansa akan pillow.... Zayn yayi iya yinsa wajan ganin bacci yazo masa amman ya kasa, banda juyi akan gadon babu abinda yakeyi. Yadda zai yiwa Ahlam magana akan ta amince Waheedah ta zama mallakinsa ita kawai yake nema, ya rasa dalilin da yasa Waheedah ta bashi wannan sharadin, gashi daga shigowarsa ya batawa Ahlam din rai. Juyawa ya sakeyi yana mai rintsa idanuwa tare da tunanin anya zai biyewa Waheedah? Gaskiya ba zai biye mata ba dan ya gaji da zama babu ita a tare dashi, idan kuma ba so takeyi zuciyarsa ta samu matsala ba akan soyayyarta. A ranar haka Zayn ya karaci juyi a gado, gashi ko aikin office da ya taho dashi gida kasa yi yai bare ya rage. Tashi yai ya gabatar da sallar nafila, ya dade yana addu'o'insa kafin ya tashi, gado ya koma tare da janyo wani english novel yana karantawa, sai dai tunaninsa gabaki daya yana kan matarsa abar so da kaunarsa sannan kuma FARIN CIKIN ZUCIYAR sa. Bashi da wani buri irin yaga itama ta sakko daga dokin tsoran Ahlam da takeyi, wanda yake neman ya hanata ciki umarnin ubangiji. Har aka kira assalatu bai rintsa ba haka ya tashi ya sake yin sabuwar alwala ya fito ya tafi masallaci. Bayan sunyi sallah ya dawo yaje ya yiwa Ahlam knocking dan ta tashi itama tayi, bai jira ta bude ba ya nufi bedroom dinsa ya fara shirin fita. Yasan dama ba wani breakfast zai samu ba a wajanta hakan yasa yana gama wanka yasa kayansa yai duk abinda ya zame masa al'ada ya feshe jikinsa da turaruka na musamman, fitowa yai kafadarsa rataye da briefcase yana danna waya. Ahlam ya gani tsaye a bakin kofar dakinta tayi kicin-kicin da ita Zayn ya kauda fuska yana nufa hanyar fita yaji tana cewa. "Za'a fita inda aka saba zuwa?" Ya dan yi murmushi, kallanta yai yana lumshe idanuwa yace. "Kwarai da gaske kina da sautu ne?" Rai a bace take yi masa wani kallo mai nuna bacin rai Ahlam ɗin ke cewa. "Wallahi Zayn ka badani, ni wallahi kacuceni ina jin bakin cikin irin yarinyar da zaka auro min matsayin kishiya sai Waheedah, duk yan matan dake fadin jihar Kano. Ina gaya maka ni bazan iya kishi da yarinyar nan ba wacce a gabana ta fara sanya bra, ta fara sanya kaya na alfarma, a gabana ta fara iya sanya lipstick ace kuma ita zaka kawo min a matsayin wacce zan hada miji da ita, tabbas ka yaudareni." Zayn ya dan lashi kasan lips din shi tare da sauke numfashi yana murda handle zai fita yake cewa. "Dama bake na aurowa Waheedah ba, na aureta ne saboda ina santa, itace zata iya bani duk wani hakki na aure ba wai kyal-kyal banza ba." Kamar yasan zataji haushi, yana gama magana yai saurin ficewa ya rufe kofar da key din hannunsa. Yana jinta sai murda kofar take yaje ya bude mota wace tuni an gama wanketa sai sheki takeyi tana walwali. Briefcase din ya ajiye a back seat tare da jan numfashi yana girgiza kai, motar ya kunna ya fice daga gidan gaba daya. Kai tsaye gidan Maa ya wuce, a waje yai parking saboda yana son fitowa ya tafi aiki. Yana shiga mai gadi ya gaishe dashi Zayn ya amsa cikin sakin fuska ya shiga sashen Maa. A parlor ya tarar dasu Waheedah kuma tana kitchen ya gaishe da Maa kannansa suka gaishe shi. Idanunsa na hanyar stairs yana son zuwa wajanta kawai yaji motsi ta bayansa, be juya ba har ta karaso parlorn rike da wani jug mai kyau ta ajiye a kan center table. Ido ya zuba mata yana kare mata kallo tana sanye da hijab har kasa. Bata bari sun hada ido ba ta durkusa tana gaishe shi. "Ina kwana Ya Za.." Ta kasa karasawa saboda kunya, Zayn ya cije lips. Muryarta yaji tana yiwa Maa magana. "Maa an kammala kawo komai bari naje daki zan watsa ruwa." Cikin fara'a Maa ta ce. "Shikenan Waheedah idan kin dawo sai kiyi breakfast din." Da sauri Waheedah ta wuce Zayn yana bin ta da kallo har ya dena ganinta. Kunun gyada ne Maa ta zuba masa dan tasan beci a gidansa ba, da awara wacce tayi irin ruwa-ruwan nan tasha eggs akai mata wata hadaddiyar sauce din kwai ga yankakkun veggies a kai. Ci ya farayi amman duk hankalinsa yana kan yadda zai shiga gurin matarsa, Maa ta mike da sauri tana cewa. "Oh na manta Abiey yasani abu, kai Allah ya kyauta min yanzu abubuwa saurin mantasu nake." Tana fada tana wucewa wajan maigidan. Zayn ya dire cup din da sauri ya haye wajan Waheedah. Da sauri ta juya jin yadda aka rufe kofar, ganin Zayn yasa ta ware idanuwa, batayi aune ba kawai ta ganshi a gabanta, hannu yasa yaja mata hanci ganin yadda ta kame a guri guda yana cewa. "Zuwa nai ki gaidani." "Gaisuwa kuma? Nafa gaida kai a parlor." Tayi maganar tana kauda fuska. "Wata nake so kiyi min." Ya fada yana sake matsawa kusa da ita. "Please Ya Zayn bana so, shin matarka ta amince da aure na da kayi?" Zayn ya lumshe idanuwa yana tuno yadda ta kasance tsakanin shi da Ahlam. A hankali ya bude ido yana kallan Waheedah da idanunsa masu cike da zallar kaunarta. Hannu yakai zai kama nata tai saurin jan baya. "Please Ya Zayn ka tafi wajan aikinka." Rintsa ido yai yana jin wani irin babu dadi a ransa, ya gyada kai ba tare da ya iya cewa komai ba ya bar mata dakin. Ko Maa be yiwa sallama ba yabar gidan, mota ya shiga tare da figarta yana mamakin lamari irin na mace. Koda ya dawo gida ya wuce saboda yana san ya bawa Waheedah fili karyaje ya sake sanya tsanarsa a zuciyarta. Ahlam ma bata san ya shigo gidan ba saboda be nemeta ba tana cikin daki tana bacci. Zayn kam mazewa kawai yake yi na rashin sanya Waheedah a idanunsa yanzu. Yana kwance ya tasa laptop a gaba, shi beyi aikin ba sannan ya kasa rufewa. Har akai sallar isha yana jin zuciyarsa tana tunzura shi akan zuwa gidan Maa amman yana daurewa. A ranar dai shima be samu wani bacci mai dadi ba, ya bari kawai da safe dole zaije gidan dan ba zai cuci kansa ba akan sharadin da ta bashi...... _INA MASOYA KUMA MA'ABOTA KAMSHI MA SU KAUNAR KAMSASAWA A KODA YAUSHE? DOMIN KAMSHI RAHAMA NE.._ _TO KU MATSO, DOMIN WANNAN KARON MA ZAFAFA BIYAR SUN ZO MU KU DA TALLAN MASARAUTAR KAMSHI NA KAMFANIN TURAREN *YERWA INCENSE AND MORE*_ _A *YERWA INCENSE AND MORE* ZA KU SAMU TURARUKAN WUTA NA *GIDAH, NA KAYA, NA TSUGUNNO* BA A NAN KADAI SUKA TSAYA BA. AKWAI *KHUMRAHS* MASU KAMSHIN LARABAWA DANA FRUITS KAI DAMA KAMSHIN TURAWA. AKWAI KHUMRAHS TA MATAN AURE DA TA YAMMATA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN WANKA DANA SHAFAWA BAYAN AN KAMMALA WANKA.* BA ANAN TURARUKAN NA SU SUKA TSAYA BA. AKWAI *KULACCAM* MAI MATUKAR KAMSHI DA SANYAYA ZUCIYA, SANNAN SU NA DA *MADARORIN TURARUKA NA JIKI DA NA KAYA*_ _AKWAI TURAREN *AL'AJABU NA TSUGUNNO DA KHUMRAH* DIN SA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN GASHI NA CREAM DA KUMA SPRAY DIN SA NA FESAWA*_ _BA ANAN SUKA TSAYA BA. SU NA DA *TURAREN MOPPING, DA NA BANDAKI AKWAI NA RUWAN WANKI DA NA FESAWA A DRAWER KO AKWATI*_ _AKWAI KAYAN GYARARRAKI NA FATA. KUJERAR TSUGUNNO, KASAKE NA WUTA, COAL IGNITER TA KUNNA GARWASHI, ELECTRIC BURNERS DA ENGLISH COAL_ _AKWAI LAFFAYAS DA SAURAN TURARUKA NA KAMSHI KALA KALA_ _SU NA BADA KAYAYYAKIN SU AKAN FARASHIN SARI KO SAYA AKAN DAYA DAYA. SANNAN SUNA TURA KAYAYYAKIN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE. KAYAN SU YAN CHADI NE DA SUDAN DA KUMA YERWA WATO MAIDUGURI._ _KYAU, INGANCI DA RAHUSA SAI KAYAYYAKIN KAMFAMIN YERWA INCENSE AND MORE. SAI KUN GWADA ZAKU BAMU LABARI_ _NAMBAR TARHON SU DA ZAA KIRA KO MUSU MAGANA TA WHATSAPP ITACE: 08095215215_ _INSTAGRAM HANDLE DIN SU: @yerwaincense_and_more_ _YERWA INCENSE AND MORE: A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS AND MORE_ ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 [11/23, 9:02 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:62_ _WANNAN LITTAFI DA MA SAURAN NA *ZAFAFA* NA *KUDI* NE. DAN ALLAH KI/KA BIYA KUDI KI/KA MALLAKI NA KI. DON GUDUN SHIGA HAKKOKIN MASU RUBUTAWAR DA MA WADANDA SUKA CIRE KUDI SUKA SAYA..._ ______   *A* hankali ya fara zura fuskar sa ya leka cikin dakin. Kafin gangar jikin sa ta biyo baya. Gabansa na tsananta bugu. Hamdala ya saki ganin babu kowa acikin dakin. Haka ma parlorn kasan. Dan haka ya murza key ya koma bakin gadon ya zauna Motsin ruwan dake zuba a bandaki ne ya tabbatar masa tana ciki. Don haka ya gyara zaman sa. Ya janyo wayar sa a aljihu ya shiga dannawa. Bayan ta kammala wankan. Ta sake tara ruwa ta zuba masa after bath khumrah na kamfamin turaren yerwa incense and more. Ta dauraye jikin ta da shi. Take jikinta ya fara kamshi sosai. Ta daura bathrobe a jikinta ta fito daga cikin bandaki tana adduar fitowa daga cikin bandaki. Kai tsaye ta wuce wajen mirror ta zauna bayan ta dauki wata kulaccam ta kamfanin turaren yerwa incense and more . Ta shafe jikin ta da shi. Lungu da sako na bayan kunnen ta da kasan maman ta da cinyoyin ta. Zayn ya zuba mata idanu. Sam batasan yana dakin ba. Sai data tsiyayi khumra a tafun hannunta tana shafawa a jikinta. Tana daga idanuwa ta sauke akan mirror ta hango shi ya mayar da nutsuwar sa da tattaro hankalin kansa baki daya ya dora akan ta. Ta janyo glass ta zura don tabbatarwa. Wani abu ya taso ya tokare mata a makoshin ta. Ta janyo hijabin da ke sakale a gefe ta zura. Dan murmushi ya bi ta da shi yana mai lashe kasan leben sa. Drawer ta bude ta dakko kayanta ta koma can karshen closet ta zura su. Ta zura hijabin ta ta rataya Jakarta a kafada. "Ina kwana?" Ta gayshe shi kanta a gefe. Ya mike ya isa inda take a tsaye ya riko ta. Ta shiga zillewa. Amman da ke karfin ba daya ba ne... Sai ya sake tukwikwiye ta . Sam ta kasa kwatar kan ta. "Makaranta.....?" Ya tambayeta cikin muryar rada. Ta hanyar dora bakin sa akan kofar kunnenta . "Uhmmmm" Tace dashi, Domin baki daya ya kashe mata jiki. Ta kasa tabuka komai. Janyota yayi suka zauna a bakin gadon. Ya yinda ya riko hannuwanta ya saka acikin nasa. Idanuwan sa na sauke akan ta. Ta kasa hada idanu dashi saboda kwarjini da girman sa daya kamata.. "Waheedah....." Ya kira sunanta cikin kwarewa da jan haruffan karshe. "Na'am..." "Bazan gushe ba fa-ce na cigaba da baki hakuri .... Ko kinsan Dawood?" Yana karasa fadar sunan Dawood gabanta ya yanke ya fadi. Daman jikin ta ya soma raya mata wani abu game da chatting dinsu da Dawood... "Kinyi shiru .... " "Zan makara ne a school.." Ya dan matse hannunta da har sai da tayi yar kara. Ya kuma saka hannu ya lakuto kumatun ta. Kafin yace, "Saura 1 hour 30 minutes ku shiga lectures... Ai inada timetable dinku. Dan Allah kiban hankalin ki nan. Ki auna zance na. Tabbas ni me lefi ne awajen ki Waheedah... Nayi miki lefuka da dama wadanda na ke neman gafara awajen ki a koda yaushe. Amman this particular one da nake jajantawa Waheedah ki yafe mun. Soyayyarki ce ta jawo haka. Na dade zuciyata na neman begen kaunar ki. Na kasa sukuni. Waheedah kece FARIN CIKIN ZUCIYA tah.. kaunar da nake miki Waheedah dadaddiya ce,.. Har hankali na ya gushe na nemi samun soyayyar ki ta hanyar fito miki a zummar ni.... Ni....ne Dawood." Yana karasa fada ya runtse idanun sa. Hawaye suka shiga kwarara daga idanun sa... Ya zare ta daga jikin sa. Ya zube gwiwoyin sa a kàsa ya durkusa agabanta. Ya janyo hannuwanta duka biyun ya rike . Ahankali cikin murya tamkar ana busa sarewa. Cikin wani salo ya shiga cewa, "Soyayya na iya chanja mutum, domin ita soyayya ba'a ganin ta balle a koreta ko a hana ta shiga ZUCIYA. Ba'a cewa soyayyah ga yadda ake so, sai-dai kayi yadda take so. Ba'a shiryawa soyayya, ko babu shiri Idan tazo kamar mutuwa haka zata shiga ZUCIYAr mutum. Duk wanda yayi so dan Allah to shine keda riba, Waheedah soyayyar ki ce ta dasar mun da FARIN CIKI har tayi tsiro ta yi reshe a cikin ZUCIYA tah .. Kwarjini da fargabar ki suka hana ni fitowa na nuna miki ni ke kaunar ki... Hakan yasa na fito da dabarar shiga zuciyar ki da sunan Dawood. Tabbas nayi babban lefi agareki..... Kauna ce ta haddasa hakan ba komai ba. My prayers were answered the day that I met you. Tun kallon farkon da nayi miki..." Ya karasa fada yana murza hannunta. Hade da sunkuyawa ya sumbaci tafukan hannayen nata. Dai dai lokacin da ta daga idanu ta sauke akan fuskar sa. Ta ke ta tuno ranar da suka taba haduwa sukayi gware.. Girar sa da suke cike da gashin da suka kusa hadewa saboda yalwar su... Ya sake daga kansa ya sauke akan idanun ta. Ta janye nata da sauri. Ya cigaba da cewa, "Waheedah .. You are a blessing in my life, and I'm so lucky to call you my partner for the rest of our lives. Your smile is my everything. Cikin soyayyar ki babu sirki, na gani kuma na gamsu kuma na tabbatar da ke me kauna tace ta... Ko bakya mun kallon miji kina mun kallon dan uwa. Waheedah, hakika, ki sani, ni bazan taba son wata ya mace wacce bake ba, domin zuciyata bazata taba jindadin zama da wata ya sama dake ba, duk wani jin dadin duniya bai damen ba indai babu ke...." Kalaman sa suka sata dariya. Wasu mazan iyayen karya, Sam ba ta ido.. Ta yamutsa fuska tana mai sake dunkufar da kanta gefe... Kafin tace da shi, "Ni kuma? Ai na dauka ba zaka iya soyayyah da karamar yarinya ba .. Renon ta zakai ko? Domin karamar yarinya ai ba matar da zaa aura bace. Ballantana har ayi rayuwar aure ta re..." Nan da nan Zayn ya harbo jirgin maganar ta. Ranar da kishi yasa yayi barambarama. Da event din bikin sa ne. Alokacin da Dawood abokin sa yace yana kaunar Waheedah da aure. Shine Zayn din yake bashi amsa da wannan karamar yarinyar ze aura? Kasan leben sa ya kamo ya cije. Ya sosa keyar sa yana marairaicewa, "Allah... Ba wai har zuci maganata take ba. Na gaya miki tun kallon farko da nayi miki zuciyata ta kamu da kaunar ki... Kishin kaunar da nake miki ne. Ina burin na mallake ki ki zama a matsayin matata... Sai kuma dawood din ke nuni da yimin shigar sauri. Wallahi kishi ne da kaunar ki suka saka na fadi haka a lokacin. Ba wai har zuci da gaske nake nufi ba. Ki mun afuwa my love.... Ai laifukan da nayi da yawa .." ya karasa fada yana mai saka hannuwan sa akan kunnuwan sa alamun ban hakuri . Kafin ya cigaba da cewa, "Rayuwata fansarki ce, Zuciyata tuni ta rikirkice, Kunnuwana sun ki karban zance, idanuwa na sun so su makance. Duk sanadin ki amshi soyayyar tawa da zaki kokarta ki amince mini, Mulkin ZUCIYAr ki shine aiki na, samun FARIN CIKIN ki jindadi nane, Murmushinki anashuwa ce ga zuciyata, Waheedah... Ni bawa ne ga zuciyar ki....." Agogon da ke daure a wutsiyar hannun ta ta kalla. Ta mike da sauri . Ya tashi shima a tsayen yana jiran ta. "Muje na sauke ki...." Ba ta ce masa komai ba. Ta bude kofar da mukulli ta fice . Tana sauka kasan ta ja ta tsaya. Ganin Maa da tayi itada Nadra . Ta kakaro murmushi ga kunya data ishe ta. Bayan ta kuma Zayn ne. Me su Maa zasu zata. Wayyo! Inama kasa ta tsage ta fada, Haka takeji saboda yadda kunya ta dubibiyeta. Ga haushin Zayn da duk shi ya ballo wannan babban aiki. "Maaa.." Ta fada a kunyace. Hade da tsugunnawa har kasa. "Naam yar gidan Maaa. Har zaki tafi?" "Eh.. Barka da safiya! An tashi lapia?" "Alhamdulillah Waheedah .. Allah yabada sa'ar karatu." "Aamin... Ai yanzu ya zo...." "Wa?" Maa ta tambaya . Hannu Waheedah tasa ta nuna bayanta. Gaba daya a kunyace ta ke. Haj Hameedah tayi murmushi kawai. Kafin tace, "Allah sarki... Allah ya miki albarka." "Amin Maa." "Aunty Waheedah nah. Barka da safiya." "Barkan mu sis Nadra." "Maa Ina kwana?" Ya tsugunna har kasa shi ma. "Alhamdulillah.. Fita zakai?" "Eh... Zaz..zan...zanje office. Na shigo zan gayshe ki ai naga ba kowa a parlorn " "Masha Allah... Ya Ahlam din?" "Alhamdulillah...... " "Okay kaje ka dawo zamuyi magana." "Okay Maa." "Zaka ajiye Waheedah ne. Ko driver ya kai ta?" "No! Zan kai ta" "Alright..." Fita suka yi.. Yana gaba tana biye da shi a baya. Suka karasa wajen motar. Nadra ta nata kallon su ta window tana murmushi. Ya bude mata kofar ta shiga...Sannan ya koma matakin driver ya zauna . Ya tashi motar da addua suka fice daga gidan... Akan hanyar tafiyar su. Go slow suka hadu da shi. Zayn ya saki tsaki kawai. Yana kallon waje. Dandazon yan makarantar su Waheedah ta sakandire a baya sunata wucewa. Ya saki murmushi kafin ya juya ya kalleta. Ya kamo hannunta daya yana mai jan yatsun. "Haduwar da nayi miki ta biyu anan ce... Kun taho ke da kawayen ki ku uku an taso ku daga makaranta.... Ina gano ki bugun ZUCIYA ta ya tsananta Waheedah... "Ya kamo hannun ta ya saka a saitin zuciyar sa ... "My love for you knows no borders, knows no limits, never fades, and will last forever. Insha Allah ... Waheedah, Your happiness means everything to me.I would cross a hundred oceans just to be with you and hold you in my arms. I would climb the tallest mountains just to fall asleep next to you. I would do anything for you. I love you long time ... 💕" Waheedah ta sauke zuciya.... Kalaman sa na dada ratsa duk wasu sassa na zuciyar tah. Ba karya ya iya kalamai masu ratsa ZUCIYA da yalwatar FARIN CIKIn tah.. Mamaki ya dada mamaye ta. Ita kanta ta kasa gane wacce irin madaukakiyar kaunar da Zayn ya ke ma ta.. Kauna ce ya ke mata tacacciya marar gauraye. Ita ba yar kowan kowa ba. Gaba da baya yar talakawa ce. Batada wani usuli na manyan gidah. Ba ficacciya ba ce a gurbin karatu yanzu ta sanya kafafu. Ita ba shahararren kyau ba da zaa ce ya mato akan hakan. Duba da shi din da tsatson sa gaba da baya larabawa ne. Amman sai ita? Ita tasan ba dan sharrin soyayyah ba. Ita din ba ajin Zayn ba ce. Da har ko da yaushe sai ya roketa da ta tallafa ta amince da kokon barar soyayyar sa... Wani sashen na zuciyar ta ya hasaso mata Ahlam... Ta runtse idanun ta da sauri tana mai cije lebe. kunyar Ahlam kadai ta isa ta hanata nunawa Zayn kaunar da take masa. Duk kuwa da bata kai tasa ba. Har an basu hannu. Don haka ya gangara gefen titi yayi parking motar. Ya mayar da nutsuwar sa da kallon sa kacokam akan ta. Hawayen dake tsiyaya ahankali. Ya janyo tissue ya goge mata. Ta kalle shi da sauri tana gogewa kafin ta mayar da zaman gilashin idanun nata... Shiru ya biyo baya. Kafin Zayn ya tada motar. Suka koma kan titi suka cigaba da tafiya. Ya kai ta har cikin makarantar. Har kofar twin theatre inda zasuyi lectures... Zata fita taji kofar a rufe. Ta juya ta kalle shi ya daga mata gira yana murmushi. Murya kasa kasa yace, "Kin hakura....? Maganan Dawood? Ki yafemun please.... Da maganar da nayi kan cewa ba ki isa yin aure ba. Kai na bisa wuya ki mun afuwa." "Allah ya yafe mana baki daya..." Ya zare seatbelt dinsa ya matsa . Ya sakar mata peck a gefen kumatun ta. "Wannan turaren na ki kullum cikin tunanin sa na ke.... Waheedah, I am forever thankful to have met you. You are my breath and my light. You are the reason my days are filled with happiness. I love you more than I knew possible. You are my soulmate.You bring me to life! I’ve fallen in love many times – and always with you! Allah ya miki albarka... Wannan soyayyar ta mu daga Allah ce... DESTINED LOVE....💕" Tayi murmushin jin dadin kalaman sa da adduar da yayi mata. "Amin.... Nagode" Ya zaro 1500 cikin aljihun sa ya zura mata a jaka. Zatayi magana ya dora yatsan sa akan labban ta "Ayi karatu lapia..." Ta sauka daga cikin motar. Kai tsaye ta shige cikin theatre. Ya dan jima a zaune cikin motar yanata murmushi kamar sauna. Tukun sannan ya tada motar ya wuce ofishin su kai tsaye.. #FARHATAL QALB _INA MASOYA KUMA MA'ABOTA KAMSHI MA SU KAUNAR KAMSASAWA A KODA YAUSHE? DOMIN KAMSHI RAHAMA NE.._ _TO KU MATSO, DOMIN WANNAN KARON MA ZAFAFA BIYAR SUN ZO MU KU DA TALLAN MASARAUTAR KAMSHI NA KAMFANIN TURAREN *YERWA INCENSE AND MORE*_ _A *YERWA INCENSE AND MORE* ZA KU SAMU TURARUKAN WUTA NA *GIDAH, NA KAYA, NA TSUGUNNO* BA A NAN KADAI SUKA TSAYA BA. AKWAI *KHUMRAHS* MASU KAMSHIN LARABAWA DANA FRUITS KAI DAMA KAMSHIN TURAWA. AKWAI KHUMRAHS TA MATAN AURE DA TA YAMMATA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN WANKA DANA SHAFAWA BAYAN AN KAMMALA WANKA.* BA ANAN TURARUKAN NA SU SUKA TSAYA BA. AKWAI *KULACCAM* MAI MATUKAR KAMSHI DA SANYAYA ZUCIYA, SANNAN SU NA DA *MADARORIN TURARUKA NA JIKI DA NA KAYA*_ _AKWAI TURAREN *AL'AJABU NA TSUGUNNO DA KHUMRAH* DIN SA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN GASHI NA CREAM DA KUMA SPRAY DIN SA NA FESAWA*_ _BA ANAN SUKA TSAYA BA. SU NA DA *TURAREN MOPPING, DA NA BANDAKI AKWAI NA RUWAN WANKI DA NA FESAWA A DRAWER KO AKWATI*_ _AKWAI KAYAN GYARARRAKI NA FATA. KUJERAR TSUGUNNO, KASAKE NA WUTA, COAL IGNITER TA KUNNA GARWASHI, ELECTRIC BURNERS DA ENGLISH COAL_ _AKWAI LAFFAYAS DA SAURAN TURARUKA NA KAMSHI KALA KALA_ _SU NA BADA KAYAYYAKIN SU AKAN FARASHIN SARI KO SAYA AKAN DAYA DAYA. SANNAN SUNA TURA KAYAYYAKIN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE. KAYAN SU YAN CHADI NE DA SUDAN DA KUMA YERWA WATO MAIDUGURI._ _KYAU, INGANCI DA RAHUSA SAI KAYAYYAKIN KAMFAMIN YERWA INCENSE AND MORE. SAI KUN GWADA ZAKU BAMU LABARI_ _NAMBAR TARHON SU DA ZAA KIRA KO MUSU MAGANA TA WHATSAPP ITACE: 08095215215_ _INSTAGRAM HANDLE DIN SU: @yerwaincense_and_more_ _YERWA INCENSE AND MORE: A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS AND MORE_ ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰[11/23, 9:02 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:63_ _WANNAN LITTAFI DA MA SAURAN NA *ZAFAFA* NA *KUDI* NE. DAN ALLAH KI/KA BIYA KUDI KI/KA MALLAKI NA KI. DON GUDUN SHIGA HAKKOKIN MASU RUBUTAWAR DA MA WADANDA SUKA CIRE KUDI SUKA SAYA..._ _______     Dake asabar ce. Ya dan jima yana bacci tun bayan da yayi sallar asubah. Yana tashi ya faada bandaki yayo wanka. Hade da yin brush. Ya sauya kayan sa zuwa manyan kaya . Samfurin riga da wando na shadda. Amman bai saka hula ba. Ya dai taje sumar kansa data kwanta luf. Ya kuma taje ta sajen sa. Ya bulbula turarukan kamshi ajikin sa ya sauka kasa. Babu Ahlam a duk wani daki da parlorn da ke kasa. Ba kuma ta kitchen ba ta farfajiyar waje. Hakan ya bashi damar ganowar tana sama. Don haka ya koma saman. Tana cikin dakin ta. Ya murda ya jita a datse alamun ta saka makulli. Har zai juya sai kuma ya tsaya jiyo wayar da ta ke a handsfree ne kuma da aminiyar ta Bushra suke wayar. Don ya gano muryar. Ahlam din na kuka tana daga sautin muryar ta. Wayar sa ya janyo. Ya danna wajen recording ya seta ta. "Wallahi ita dai Bushra... Ko a mafarki ban taba kawowa yarinyar nan itace wadda Zayn zai auro ba.. Bushra Zayn ya cuce ni.. Ya gama da rayuwa ta. A iya tsara rayuwa ta da nayi wallahi ban taba kawowa Zayn zai mun kishiya ba...Ya illata ni.. " "Kiyi hakuri bestest ..Shawarar dana baki dai itace final solution.. Itama yarinyar ai na gaya miki ba ta zauna ba. Bare sunga gidan dadi ne. Ita da mahaifiyar ta zasu bazama bokaye su dasa soyayyar ta acikin zuciyar sa. Ina Zayn ina wannan kucakar yarinyar? Ita ba wata kyakkyawa ba . Dan wallahi kin fita kyau, Ita ba class ba. Ita ba wadataccen ilimi ba. Ba kuma daga babban dangi tafuto ba na mulki ko sarauta.. Ai ke kina ganin lamarin kinsan asiri ne ba yin kansa ba ne. Soyayyar jinnu ce. Ai shiya sa gwara da kika kaurace masa. Kika hanashi kusantar ki har sai ya dawo cikin hankulan sa..." "Gaskiya nima nayi wannan tunanin da farko. But babes lamarin fa babba ne. Allah tun lokacin bikin mu bana gaya miki ba? Ya kira ni da Waheedah, Nace Waheedah kuma? Ko bayan auren ma. Tunda ta dawo nan gidan. Yanayin yadda yake bin ta da kallo zaki gane he's into her." Zayn ya girgiza kai kawai. Ya sake gyara tsayuwar sa. Yana mamakin sakarci irin na Ahlam da ke bin zugar kawaye . Meyakwan tayi kokari ta gyara rayuwar auren ta dake neman tabarbarewa. Ji yake tamkar ya dakko spare key ya bude kofar. Ya shiga ya kashe wayar ya kuma buga ta da kasa. Saboda tsananin yadda zuciyar sa ke tunzura shi.  Ya dakata kawai. "Kibar aikin bokonci Ahlam. Na ke gaya miki. Kaunar da yake miki hatsabibin bokan su ya dauke ya dasa a zuciyar Waheedah din. Shine ya mato akanta. Tsinannu. Nagaya miki na samo hanya. Sha yanzu magani yanzu. Aikin sa kamar yankan wuka yake. Idan ma so kike ya rabata da iska. Zai kashe ta. Ta hanyar mata turen ciwo. Ko ya haukata ta. Ko ya mata kurciya ta shiga duniya a nemata a rasa. Ko a saka mata mantau ta manta komai nata.... Ko" "Noo bestest.... Duk bana kaunar wadannan abubuwan. Kar a mata ko daya daga ciki. Banda kisa, Banda hauka, Banda mantau din da kikace banda kuma kurciya din. If there's no other way.. Mu hakura kawai." "Ke dai wani lokacin banza ce wallahi. Tazo har gidah ta shiga jikin ki.. Ta aure miki miji kice duk wadannan ba zaki iya ba? Kar ki manta ta kaudar da hankalin mijin akan ki . Ni gidan ki da tazo ta zauna ma tun farko bai kwanta mun ba... Saboda nasan da wata kulalliyar tazo. Maybe ta dauki kayan sawar ki ma ta kai da su akai amfani. Ke wasu mutanen fa mugaye ne. Da kuma na gaya miki nace mahaifiyar sa bata kaunar ki. Har da ita a masu ruwa da tsakin.." "Ai nima da kika fada na gano haka ne. Bata kaunata. Tana wani murmushin mugunta. Daman can ita ta hada auren. Tunda agidan ta suke aiki yarinyar da mahaifiyar ta. So ni dai yanzu so na ke yarinyar nan a lalata rayuwar ta kawai taji batason zaman auren ni yafiye mun. Shi ma yatsaneta.. Kingane?" Zayn ya kara harzuna. Gumi na keto masa na tsananin bacin rai. Ya danne ransa. Yana jiyo sanda Bushra ke ce mata, "Zan gayawa bokan kan ya shafe gaban waheedan. Kar ma Zayn din yaga komai idan yazo auratayya da ita. Ya shafe shafin siminti (cement) Ya kuma cire kaunar sa a zuciyar Zayn din ta zama itace bakin cikin sa a rayuwa. Sannan ya kara mata da warin jaba. Ta dinga hamamin doyi. A kuma cire kaunar da yake mata . Da shi da mahaifiyar ta sa. Ke long story short shi ma a rabashi da mahaifiyar ta shi. Ya juya mata baya. Ta yadda ke kadai zai dinga jin maganar ki. Ya kuma saki Waheedah din. Ya zama ya dawo a tafun hannuwan ki. Sai yadda kikayi da shi . Koya kika ce?" Ahlam ta kyalkyale da dariya har tana kyakyatawa tamkar ba ita ke kuka dazu ba. "Sha kurumin ki. Ki bar zubar da hawayen ki. Hanyar gidan boka ba wanda bamu sani ba. Kede kawai dukkanin umarnin daya ketara miki kiyi . Ko sallah yace ki bari ta yan kwanaki ce kingane? " "Nagane kawata... Na gaya miki banda kisa dai. Banda dik sauran. Kawai a shafe gaban nata a kuma saka mata doyin. A kuma cireta a ransa. Sannan yadda kikace din. Na aminta .A raba shi da mahaifiyar tasa. Daman yadda yake kaunar ta yana ci mun tuwo a kwarya . Komai Maa. Komai Maa. Sai abunda tace. Kullum yana can wajenta na tsani hakan. " "Sha kurumin ki. Tamkar an raba su ne. Ina nan shigowa dana harhada komai zan je wajen sa. Da kai na zan biyo flight na zo. Na gaya miki aikin sa kamar yankan wuka ya ke. Zan hado miki da wanda Zayn din zai bude miki bakin aljihun sa ma. Duk kudaden sa ke zaki rika juyawa. Ki kuma mayar da shi rakumi da akala sai yadda kikayi da shi. Ta yadda idan kika ketara kara ba zai tsallaka ba. Idan kikace da bakin abu fari. To ta zauna.. kawata.. ki kokarin samun tufafin su ki aiko ko da ta tasha ne.. " "Masha Allah tawaje na. Amanar zuciyata. Bugun numfashin senator gallauro.. Allah ya biya ki da alkhairin sa. Ya yi auren ku da sanata." "Amin kawata.... Sai na kira ki " "Yauwa.. Godiya na ke." Suka katse wayar da suke yi. Yana jiyo sakin karar farin cikin da Ahlam tayi tana buga kafafu Kasa tabuka komai yayi. Ya yin da kafafun sa suka gaza daukar sa. Ya jingina da bango yana runtse idanu. Maganganun su Ahlam sai yawo suke masa a kwakwalwa. Innalillahi wa inna ilaihi rajiun... Ya shiga maimaitawa yana mai dafe goshin sa da jijiyoyin sa suka daga saboda tashin hankali. Dakyar ya iya mikewa ya sauka kasan. Kai tsaye ya wuce wajen freezer ya dakko ruwa ya zauna ya sha. Tukun sannan ya fice daga gidan bayan ya shiga mota. Gidan su ya nufa kai tsaye. Haj Hameedah ya samu a karamin parlor tana karatun jaridah. Bayan sun gaysa ne take tambayar sa ya Ahlam da fatan dai zaman su ba matsala? Ta lura ainun da damuwar da ya shiga don haka ta shiga tambayar sa akan me ke faruwa? Ya kasa boyewa saboda gudun faduwar abun Allah ya kyauta. Don haka ya janyo wayar sa ya kunna mata recording din da yayi na hirar Ahlam da kawarta. Haj Hameedah ta saurara gaba daya tana kada kai. Ta tsorata da mamakin yadda suna kananun yara amman suke kokarin kulla wannan mugunta haka? Don haka bata tsayar da zancen ba. Ta tasa Zayn agaba suka tafi sashen Abiey dinsu. Allah ya temaka ma su Ummimi sunzo tare da sauran iyalan nata. Bayan sun gaggaysa. Ummimi na tambayar Zayn Ahlam. Maa ta bashi umarmin daya kunna musu recording dinnan domin abun yafi karfin ta Don haka aka samu babban music player aka hada ta da wayar aka kunna yadda kowa zai saurara dakyau. Hirar su tafara tiryan tiryan. Parlorn ya dauka da salati da sallallamin girman maganganun da suke futowa ta recording din. Ummimi ta shiga girgiza kai kawai tana mai kambama mamakin zantukan. Suna karasa saurara kuwa ta sa lalle a je a dakko Ahlam . Hakan kuwa akayi. Basher aka tura ya dakko Ahlam din. Tanata tambayar sa daukowar menene? Yace su Ummimi ne zasu gaysa. Ko da ta shiga parlorn. Hada gaisuwar tayi ta jimlanta. Suka amsa baki daya. Banda mahaifin ta. Da yake jefa mata kallo mai tattare da bakin cikin abunda tayi. Yana mai tir da munanan halayen ta. Ummimi ta saka Ahlam din ta dawo gabanta. Bayan tayiyyi nasiha mai ratsa ta shiga cewa, "To ma menene auren? Don naga tamkar baki sani ba. Aure shine hada wata irin alaka tsakanin mace da namiji , wannan yana nufin hade rayuwarsu su zama daya, haka nan kuma makomarsu ta zama daya. Kowace irn al’umma akwai irin matsayin da ta bawa aure a musulunci wani dauri ne da yake halattawa ma’aurata {mata Da miji) jin dadi a junansu ta hanyar saduwa da kuma sauran muamaloli, ALLAH (SWT) ya halicci mace daga hakarkarin namiji ya kuma sanya soyayya da tausayi a tsakaninsu (kamar yadda ya gayamana a alkur’ani mai tsarki ). Wannan yana nun mana cewa alaka tsakanin mace da namiji ALLAH ne ya kulla tun fil’azal. Abin da ALLAH kuwa ya hada babu mai rabawa . wannan shine yasa a dabi’ance kowa ne namiji yana bukatar mace, haka kuma kowace mace tana bukatar namiji. Wato ko wane daya bazai iya wadatuwa dakansa ba, ya rayu shi kasai dole ne sai da wanin sa. "ALLAH (SWT) da ya sanya wannan danga ta tsakanin mace da namiji bai barsu haka nan kara zubeba , suyi ta saduwa barkatai ba tare da wani tsari ba.saboda idan abin ya zama haka tsarin rayuwar yan adam zai wargaje. Domin kuwa za ai ta samun“yaya barkatai batare da masu daukar nauyinsu ba. Don kuwa basu da wani uba guda daya tsayayye wanda zai dauki dawainiyarsu. Wannan zai sa rasa tausayi tsakanin alumma, domin kuwa babu wani wanda zai nuna cewa akwai wata alaka ta jinnu tsakaninsa da wani wanda har zaisa ya rinka jin tausayinsa yana raga masa. Saboda haka ALLLAH ya hallata aure tsakanin mace da namiji, ya zama kuma cewa aure sunnace guda ta annabi ce da take wajibi a wajen duk mai iko yayi shi. Kuma yazama dole kafin ayishi sai anyi sadaki da waliyai da kuma shaidu. Sadaki yana nufin ladan da zaa baiwa mace saboda halarta farjinta, kasancewar kuma mace bata aurar da kanta , ya zama dole asamu waliyi (mahaifinta ko danginta maza ko alkali ko sarki) da zai aurar da ita. Wannan zai iya zama garkuwa gareta daga wulakanici da zai iya yiwuwa mijinta yayi mata. Shaidu kuwa, domin su shaida kulla dangantaka aure tsakanin maauratan domin kiyaye da yin shaida kan dukan wani hakkoki da suka rataya da aure, zuriya da sauransu.Musulunci addini ne da ya kunshi komai da komai don inganta rayuwar dan Adam a duniya da Lahira. "Bai bar dan Adam ya yi amfani da hankali da tunaninsa kawai don tsara wa kansa makoma ba, saboda shi dan Adam mai rauni ne, mai son zuciya ne, mai hadama ne, mai rowa ne, kai karewa ma mai butulci ne ga wanda Ya halicce shi... Astagfirullah, To in har zai yi butulci ga Mahaliccinsa, ta yaya zai tsara rayuwar da sauran abokan zamansa za su ji dadi? "Aure daya ne daga cikin ginshikan rayuwar al’umma, wannan ya sa Musulunci bai bar shi sasakai ba ka’idoji da dokoki ba. Kuma baya ga ka’idojin zamantakewa a tsakanin ma’auratan, duk da ba a fata, amma ya tsara yadda za a rabu idan aka kasa samun jituwa ko maslaha a tsakanin miji da matar. A cikin Alkur’ani Mai girma a Suratul Bakara Aya ta 221. Allah Madaukaki Yana cewa: “Kuma kada ku auri mushrikai mata (arna), har sai sun ba da gaskiya. Hakika baiwa mumina ta fi mushrika koda ta kayatar da ku. Kuma kada ku aurar wa mushrikai maza wadanda kuke yi wa walicci, har sai sun ba da gaskiya. 'Hakika bawa mumini ya fi kafiri, koda (kafirin) ya kayatar da ku. "Wadancan suna kira ne zuwa ga wuta, Allah kuma Yana kira ne zuwa ga Aljanna da gafara da izininSa. ' tsarki, amma duk sauran abubuwa sun halatta su yi da su. 223. “Matanku gonakinku ne, sai ku zo wa gona kinku ta inda kuka so, kuma ku gabatar da (basmala da hamdala da addu’o’i na alheri) don kanku, ku ji tsoron Allah, ku sani hakika ku masu gamuwa da Shi ne. "Kuma ka yi wa muminai albishir “dakyakkyawan sakamako).” Hadisin Annabi (SAW) da Buhari ya ruwaito ya ce, “Dukkan abin haihuwa an haife shi ne a kan tafarkin Musulunci, sai dai iyayensa su mayar da shi Bayahude ko Banasare ko Bamaguje. ki sani, allah Mai ji ne, Masanin abin da kuka fada ko kuka aikata... Kina saurara na?" Ahlam ta dan juyar da kan ta. Ummimi ta zura hannu ta kwace wayar da Ahlam din ke kokarin boyewa bayan ta gama chatting. Ta cigaba da cewa, "Bana jin kinsan hakkokin miji akan matar sa, An karbo daga Abu Hurairah (RTA) yace: Manzon ALLAH (SAW) Yace: dan mutum ya kira matarsa zuwa ga shimfidarsa amma bata je masa ba, sai ya kwana (a wannan daren) yana fushi da ita, Mala'iku za suyi ta la'antarta har (zuwa) wayewar gari». Bukhariy da Muslimne suka rawaito shi. "A wata ruwayar ta su kuma:; «Idan mace ta kwana tana mai kauracewa shimfid'ar mijinta, Mala'iku za suyi ta la'antarta har (zuwa) wayewar gari»A cikin wata ruwayar kuma: Manzon ALLAH (SAW) Yace: «Na rantse da wanda rai Na yake hannunsa, babu wani mutum da zai kira matarsa zuwa ga shimfidarsa kuma sai taki zuwa gareshi, face wanda Ke cikin sama Ya yi fushi da ita har sai (mijinta) ya yarda da ita» A cikin wannan Hadisi: "akwai dalili mai karfi akan haramcin bijirewar mace dan mijinta ya bukace ta zuwa ga mu'amalar aure, domin cewa lallai fushin ALLAH zai tabbata a gareta, a tare da haka kuma akwai la'antar Mala'iku".Wajibi ne mace ta zamo mai kokari wajen sauke hakkokin mijin ta akanta daidai gwargwado ba tare da jinkirtawa ba, ko a sanya sharuda ko sharadin sai ya mata wani abu ko ya bata wani abu wannan haramun ne, matukar dai tana halin lafiya, wajibi ne akanta ta sauke hakkin mijin ta musamman hakkin mu'amalar aure duba da in taki amincewa hakan zai cutar da shi ya iya jefa shi cikin hali na damuwa ko sabon ALLAH.Manzon ALLAH (S.A.W) Yace; Idan namiji ya kira matar shi ga bukatar sa to taje masa ko da tana kan tanda ne [Tirmidhi] Wannan hadisin; Dalili ne akan wajibcin da'a ga miji musamman da'a mu'amalar aure, kuma yana nuni mace ta gabatar da da'an akan shagalgalun ta. Shima kuma miji wajibi ne gare shi, matukar yana ha'lin lafiya ya amsa kiran ta in ta bukace sa, domin dukkan su masu hakki ne akan junan su, rashin bata hakkin ta itama zai cutar da ita ya iya Kaita ga sabon ALLAH, ALLAH ya tsare... "Haka zalika ki sani aljannar ki tana karkashin kafar mijin ki. Duk kaurace masa da kike a shimfida da kuma kin ladabci agare shi da kula da shi. Lalle kina tattare da fushin mahaliccin ki. Tunda baliga ce ke. Kinsan gaskia kinsan akasin ta Ahlam . Ki sani shirka babbar abace . Domin kuwa hada Allah da wanin sa ne. Bayan Allah buwayi ne gagara misali. Bai haifa ba. Kuma baa haife shi ba. Ba shida kishiya ba kuma ya son a màsa kishiya. Kin dau sirrikan ki komai da komai kina gayawa kawar ki saboda ke din bakida hankali Shashasha ce kuma sakarai lamba daya. To ki sani daga yau wallahi babu hannuna a auren ki da Zayn. ..." Da sauri Ahlam ta kalli Ummimi. "Saboda me Ummimi?" "Saboda bakida hankali. Auren ku ya zo karshe ni dai awaje na. Don ba zaki cutar da su ba. Wallahi kinji na gaya miki. Dan uban ki baa kara auren aka auro mahaifiyar ki? Ko ita kadai kika tashi kika gani agidan ku. ? Wacce bakar mummuna kuma muguwar rayuwa kika daukawa kan ki? Duk akan ya karo aure? Ke dai bakida mutunci." Kawai Ahlam ta fashe da kuka. "Ummimi amana ta yaci fa. Ya rasa wadda zai auro sai Waheedah dana rika a matsayin yar uwarta kanwa ta ta jini Ummimi? Taya zanyi zaman kishi da Waheedah Ummimi? Taya? Meyasa Zayn zai munafurce ni ya auro Waheedah Ummimi? " Ummimi taja tsaki. Kafin tayi kwafa tana kada kai. Cikin hasala tace, "Halayen ki .. Su suka fara nesanta ki daga zuciyar Zayn. Bakida kirki Ahlam . Summimi kasau ce ke. Mai bin Shawarar kaawaye . Gashi kawar ta kai ki ta baro ki. Kafata kafarki kinji na gaya miki. Dukkanin hirararakin naku da kawar taki duk mun saurara. Zakuje wajen boka ko da zai lalata rayuwar Waheedah. Ta fita daga gidan Zayn. Ku kuma raba Zayn din da mahaifiyar sa data kawo shi duniya. Sannan ku mayar shi saniyar tatse da rakumi da akala sai yadda kikayi da shi ko? Yar banzar yarinya yaushe har kikasan wadannan mugayen alkaba'en.? Ki auri mutum da hakoran sa 32. Da mahaifiyar sa da ta dauke shi wata 9 ta haife ta shayar da shi har girman sa ki ce zaki raba su? Haka zalika Allah ya hada auren sa da Waheedah. Yarinyar da biyayya tayi ba zabin ranta ba aka aura masa ita kice ta ci amanar ki zaki salwanta rayuwar ta? Karya kike wallahi. Ba boka da ke aiki kamar yankan wuka ba. Kinsan Allah kinga wayar nan daga yau tabar hannun ki. Ke da ki sake saka yarinyar nan kawar ki a idonki ko kuyi magana a waya sai ranar da Allah yayi da rabo. Amintar ku ta kare wallahi. Ba bu ke babu ita. Auren ku kuma bazai bata zumunci ba wallahi. Dole a hakura da shi. Idan kinyi hankali inda rabo kya dawo. Amman dai yanzu ya kare. Tunda ba kaunar sa kike ba..." "Wallahi Ina kaunar sa." "Kina kaunar tasa kike Shan magungunan hana daukar ciki? Matar da bata son karuwa da mijinta ai ba mata bace. Ko kuwa?" Ta juya tana kallon yan parlorn. Suka amsa baki daya. Dukkanin su ransu ba dadi. Mahaifin Ahlam ya tashi a zuciye. Gamin yadda take bin Ummimi da wani kallo. Ya wanke kuncinanta da mari har hudu. Tamkar ruwan taurari me hatsihatsi haka Ahlam ta shiga gani tsabar gigicewa da zafin marukan. 🤣 "Marar mutunci. Shashasha. Sokuwa kuma sakarai marar kwakwalwa. Ki sunkuya ki bawa Ummimi hakuri kuma ki bawa Haj Hameedah hakuri dan uban ki.... Wannan da haihuwar ki gwara a ..." "Dan Allah kar ka karasa. Ka dubi girman Allah .." Ummimi ta hana shi. Haka dai suka tasata agaba. Kowanne yana tofa albarkacin bakin sa. Me fada nayi me zagi nayi. Kowanne dai sai da ya tsawatar wa Ahlam Wunin ranar baki daya akan Ahlam ya kasance. Har dare bayan anyi sallah. Jan kunnen suka cigaba da yi. Daga karshe aka karkare akan tafiya da Ahlam . Ummimi ta tasata agaba suka tafi. Kan idan ta kintsu zaa dawo da ita. Idan kuma akwai sauran daga to auren su da Zayn ya kare. Don basa san zumuncin ya rabu shi ya saka suke bin zarcewar umarmin sannu ahankali..... #DeStInEd LoVe...💕 _INA MASOYA KUMA MA'ABOTA KAMSHI MA SU KAUNAR KAMSASAWA A KODA YAUSHE? DOMIN KAMSHI RAHAMA NE.._ _TO KU MATSO, DOMIN WANNAN KARON MA ZAFAFA BIYAR SUN ZO MU KU DA TALLAN MASARAUTAR KAMSHI NA KAMFANIN TURAREN *YERWA INCENSE AND MORE*_ _A *YERWA INCENSE AND MORE* ZA KU SAMU TURARUKAN WUTA NA *GIDAH, NA KAYA, NA TSUGUNNO* BA A NAN KADAI SUKA TSAYA BA. AKWAI *KHUMRAHS* MASU KAMSHIN LARABAWA DANA FRUITS KAI DAMA KAMSHIN TURAWA. AKWAI KHUMRAHS TA MATAN AURE DA TA YAMMATA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN WANKA DANA SHAFAWA BAYAN AN KAMMALA WANKA.* BA ANAN TURARUKAN NA SU SUKA TSAYA BA. AKWAI *KULACCAM* MAI MATUKAR KAMSHI DA SANYAYA ZUCIYA, SANNAN SU NA DA *MADARORIN TURARUKA NA JIKI DA NA KAYA*_ _AKWAI TURAREN *AL'AJABU NA TSUGUNNO DA KHUMRAH* DIN SA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN GASHI NA CREAM DA KUMA SPRAY DIN SA NA FESAWA*_ _BA ANAN SUKA TSAYA BA. SU NA DA *TURAREN MOPPING, DA NA BANDAKI AKWAI NA RUWAN WANKI DA NA FESAWA A DRAWER KO AKWATI*_ _AKWAI KAYAN GYARARRAKI NA FATA. KUJERAR TSUGUNNO, KASAKE NA WUTA, COAL IGNITER TA KUNNA GARWASHI, ELECTRIC BURNERS DA ENGLISH COAL_ _AKWAI LAFFAYAS DA SAURAN TURARUKA NA KAMSHI KALA KALA_ _SU NA BADA KAYAYYAKIN SU AKAN FARASHIN SARI KO SAYA AKAN DAYA DAYA. SANNAN SUNA TURA KAYAYYAKIN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE. KAYAN SU YAN CHADI NE DA SUDAN DA KUMA YERWA WATO MAIDUGURI._ _KYAU, INGANCI DA RAHUSA SAI KAYAYYAKIN KAMFAMIN YERWA INCENSE AND MORE. SAI KUN GWADA ZAKU BAMU LABARI_ _NAMBAR TARHON SU DA ZAA KIRA KO MUSU MAGANA TA WHATSAPP ITACE: 08095215215_ _INSTAGRAM HANDLE DIN SU: @yerwaincense_and_more_ _YERWA INCENSE AND MORE: A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS AND MORE_ ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 [11/23, 9:02 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:64_ _WANNAN LITTAFI DA MA SAURAN NA *ZAFAFA* NA *KUDI* NE. DAN ALLAH KI/KA BIYA KUDI KI/KA MALLAKI NA KI. DON GUDUN SHIGA HAKKOKIN MASU RUBUTAWAR DA MA WADANDA SUKA CIRE KUDI SUKA SAYA..._ ______    *Garin* yayi matukar sanyi mai ratsa jiki. Sakamakon ruwan da akai tamkar da bakin kwarya da asubar ranar. Zaune yake akan sofar da ke dakin sa na cikin gidan su. Room heater na ta dumama dakin. Ya daga kansa saman pop. Da alamun ya zurfafa a tunani. Wayar sa dake gefe ya janyo. Gallery ya shiga cikin wani folder da yayi saving da #ItWasAlwaysYouW💕 Hotunanin Waheedah ne aciki birjik. Wasu daga ciki wanda ya daddauketa ne batada masaniya. Wasu kuma a statuses dinta ya dauka. Ya yinda wasu daga ciki wanda ta tuttara masa ne alokacin da ya tunkare ta da abunda ke cikin zuciyar ta da sunan Dawood. Zooming fuskar ta ya shiga. Murmushin ta me kayatarwa ya bayyana da hakoran ta a jajjere farare tas da su. Ya shiga zooming wadanda tayi a tsaye. Kwantaccen gashin kanta dana gira. Ya sai ta zoom din zusa labbanta da suka sha maroon din jambaki. Yaja kasan leben sa. Yana mai saka hannu yana kara karewa labban nata kallo. Ya yinda ya shiga zagaye nasa labban da yatsan sa. .. Ji yake inama tana tare da shi a halin yanzu. Yana matukar bukatar ta a kusa da shi. Ya sauke nannauyar ajiyar zuciya mai tattare da labarin zuciyar sa. Kasa hakuri yayi. Ya shiga bandaki ya kuskure bakin sa da mouth wash vanilla flavor. Kai tsaye ya fice daga dakin sa yayi sashen Haj Hameedah mahaifiyar sa. Yana tafiya yayinda gaban sa ke dukan uku uku. Fatan sa Allah yasa kar su hadu da Maa ta hana shi shiga. Don haka yayita maza ya danna kai sashen. Yaci sa'a wata mai aikin su ta fito da shara a disposable bag zata zubar. Yayi saurin shigewa ciki bakinsa dauke da sallama a kasan makoshi. Saman ya haye yanata dube duben lungu da sako . Babu kowa. Hakan yasa ya kutsa kai cikin dakin Waheedah. Tana kudundune a cikin bargo. Tana bacci hankalin ta kwance. Ya tura kofar ahankali ya datse ta bayan ya murza mata mukulli. Bargon ya yaye ahankali ya shiga ciki. Tamkar zaa ruga shi ko a hane shi. Saboda yadda jikin sa yake rawa tamkar mazari. Cikin bacci Waheedah ke jiyo tafiyar tsutsar da ake mata a jiki. Ta karkade jikinta da hannu ta sake mayarda idanun ta ta lumshe saboda yadda bacci ke fuzgarta. Hakan ba karamun dadi ya yiwa Zayn ba. Ya sake rungume ta a jikin sa. Kanta akan kirjin sa. Yanayin yadda numfashin ta ke fita a hankali yana dukan kirjin sa ya sashi lumshe idanu. Ya yinda dayan hannun sa ke yawo a ilahirin jikin ta... Ya dan zame kanta ya mayar kan pillow. Ya yinda ya kishingida ya ajiye kansa akan hannun sa. Idanuwan sa na bin Waheedah. Kallon ta yake tamkar zai hadiyeta don kauna. Dan karamun bakin ta mai dauke da farin man lebe sai sheki sukeyi. Ya kasa hakuri. Ya dora labban sa akan nata. Ya shiga sumbatar ta ahankali a kuma nutse. Daga bakinta ya koma kan hancinta da goshin ta. Bayan kunnenta da kuma kan cibiyar ta.. Lamarin yafi karfin tah. Ta bude idanu da sauri saboda bakon yanayin da ya fara tasiri a jikin ta. Bakinta dauke da addua . Ganin mutum a kusa da ita yasa ta sake bude baki zatayi magana ya hanata. Ta hanyar saurin hade bakin su waje daya. Ya yinda hannun sa daya ke shafa kwantaccen gashin kanta. Da ke tashin scented hair cream and spray na kamfanin turaren yerwa incense and more. "Your hair smells heavenly my love.... Shhhhhh! mijin ki ne ... Matsoraciya." Ya karasa fada a saitin kofar kunnenta . Hadi da busa mata iskar bakin sa a kunnen tah... " Ta shiga mutsumutsun ture shi daga jikin ta. Ya hanata ta hanyar rungume ta tsam a jikin sa tamkar za'a kwace masa ita... "Baki ji garin da sanyi ba?.... Ki tambayi Maa inada lalura idan sanyi yazo.. " Kallon sa tayi . Ta kauda kai gefe. Yayi murmushi yana danne dariyar data taho masa. "Taba jikina kiji zafin da yayi. Amma shikenan idan baki yadda ba .. Bari naje wajen Ma..." Wajen Maa ya gaya mata bata yarda da ciwon daya fada ba? Tayi saurin riko hannun rigar sa. Daman hakan yake bukata. Gashi ya mata wayo Ya sake tukwikwiye ta yana mai kara shigewa cikin jikin ta. "Sanyi .... " Ya kwantar da su. Tana kallon sa, Amman ta runtse idanu. Shi kuwa sai shagalin sa yake da wasu rassa na jikin ta. "Kiyi hakuri Love...Haduwarmu ta kasance ne bisa kaddara, Zamowar mu masoya ya faru ne bisa zabin Allah, na bawa son ki gurbi a cikin zuciyata, ya zama dole ne a gare ni, saboda kin zamo wani bangare na rayuwata, haka kuma tunanin ki ya zama masarrafin sarrafa akalar rayuwa da tunani na ..Ina kaunar ki irin kaunar da gangar jiki take wa ruhi. Waheedah, You are my answered prayer, My fulfilled wish, My realized dream..." Ya karasa fada yayinda hannun sa ke kan girarta yana shafawa ahankali. Gaba daya dan mutan the Adams family ya sake kuncewa Waheedah notin da ke saisaita tunanin ta. Yadda yake mata ne yasa ta kasa hakuri. Sassan jikinta na aminta da sakon da Zayn ke aika musu. Kasan zuciyar ta na begen bashi hadin kai. Dauriya kawai take yi bataso tabada kai bori ya hau. Zayn ya lura da hakan. Don haka ya sake zage damtse ya shiga yin yadda yaga dama. Ita har mamaki yake bata. Yanzu yadda yake da shiru shiru da dan daga kai shine me wannan danyen aikin yana sumbatu.? Ya birgino da ita. Ta dawo kan inda yake bukata. Waheedah ta runtse idanun ta da sauri tana sake matse su. Hade da sunkuyar da kanta kasa... "Waheedah....." Ya ja sunan cikin salon kauna... "Um..." "I want you..... All of you... This instant.. please." Wani dadi ne ya mamaye ta. Tunawa da tayi da tana period fa. Dariya ta taho mata ta danne. Dan bata kaunar ayi abun kunya agidan Maa. "Kinyi shiru .. should I...go on...?" "Ina al'ada..." Ya danne kasan leben sa da karfi. Takaici ya taso ya kudundune masa a makogaro amman ya danne kawai. Dan yaso ya gano dazun sai kuma bai tabbatar ba . Gyara mata kwanciya yayi yana murmushi, Itama murmushin nan tayi masa irin na kwalelan ka. Ya girgiza kai kafin yace da ita, "Farkon sallama ckin salamar samun sa'a da murnar kasantuwa a cikin dausayin ni'imar sanyin murmushin labban bakinki. 😜Kin zarce shiga kinkai bangon kurewa acikin jerin matan da ke takama da kyau, Shiyasa idona baya gajiya da kallonki ayayinda murmushina yake bayyanuwa alokacinda nake kallonki Waheedah... A koda yaushe tun farkon haduwar mu da ke. Kika zama mamallakiyar ZUCIYA ta. Tun ban tabbatar ba Waheedah.. Ko kinsan yawan zuwan da nake sashen nan duk akan ki ne? Wani lokacin zakiga idan kin gayshe ni ina basarwa ko naki amsawa wallahi Waheedah kaunar ki ce ta mun illa acikin zuciyata. Ta mun wani irin kamun da idan banyi tozali da ke ba ranar ZUCIYA tah ba ta samun FARIN CIKI....My permanent relationship status – taken forever by the most gorgeous woman in this universe. Love ya soo much wifey.. Waheedah.." "Uhmm" "Wait.. Ni fa nagaji da sauraron uhm da um dinki tun dazu. Ki bude baki ki mun magana. Dan Allah ki dena azabtar da ni da rashin jin muryar ki... Waheedah " "Na'am..." Ta amsa shi a hankali... "Ki ce wa Maa zaki bini mu kuma gidan mu .. Kinji?" Tayi shiru bata amsa shi ba. Don ba zata taba aikata wannan magana ta rashin kunya ba. "Kinji?" Ya sake fada mata yana zagaye labbanta da hannun sa. "I can't... I won't" "Haka kikace?" "Eh..." "Okay fine...." Tayi shiru bata sake cewa komai ba. Ya sake gyara mata kwanciya yana shafa gadon bayan ta . Gaba daya ya hanata komawa bacci. Ta rasa yadda zatayi. "Kinyi shiru ..." "Bacci nake ji dan Allah..." "Ni mamaki kike ban. Har kina iya bacci a gidan sirikan ki. Ga gidan mu can ki zo mu koma kin ki. Itama Maa ta bani matata taki. Gaskia an kusa kai ni karshe. Hakuri na ya kusa karewa. Allah zan zo na sace ki mu gudu. Ba zasu kara ganin ki ba sai kinzo haihuwa gidah . Ko kuma mu zo mu su da jaririn ko jaririyar..." Ita dariya ma zancen na sa yaso bata. Ta dan murmusa kawai. Wannan murmushin da tayi ya sake tabo kaunar ta dake zuciyar Zayn. Hakika Waheedah na da wani murmushi da ke kara mata kyau. Haka kawai idan tayi sai kaji ka samu nutsuwa. Zayn ya samu kansa da dago da habarta. Ya sumbaci saman bakin ta da karan hancin ta. Ita dai ta kulle idanunta gam. Tana kambama kokarin sa da baya gajiyawa da showering dinta da kisses.. "Waheedah... So tamkar hasken rana yake da yake haske fuskar da take d'auke a jikin gangar jiki, ma'abociyar ZUCIYAr da take 'kunshe da so. Kasantuwar so a cikin zuciya kan motsa ruhi ya kuma busar da idanuwa daga barin yin bacci a mafi yawancin dare, So kan samar da wasu rassa a cikin ZUCIYA bayan bayyanar sa, wato bakin-ciki da kuma FARIN CIKI. Zan ci gaba da son ki a cikin kowane irin yanayi. Ina kaunar ki sosai...You fill all the emptiness in my heart. I’m so thankful to have you in my life. I love you very much...." Daman bacci ne yake fizgar su duka. Murmushi kawai tayi jin karshen kalaman sa. Ya kundune ta tamkar itace bargon su. Dakyar ya kyaleta taja bargo ta lullaba. Yanata neman maganar sa bata kula shi ba. Saboda baccin da ke cin ta. Nan da nan kuwa ya dauketa ba jimawa kuwa shima baccin ya sace shi. Dukan su numfashin su na fita ahankali. Suna baccin su gwanin ban sha'awa. Zaka rantse irin masoyan nanne da sukai shekaru suna dakon kauna... ××××× °°°° ××××× *WAYEWAR GARI* Waheedah ta riga Zayn tashi bayan da gari ya waye. Ta dubi yadda ya cukwikwiyeta tamkar kayan wanki. Ta shiga kokarin zame hannun ta da jikinta daga nasa. Amman ta kasa, Saboda tsananin yadda yayi mata rikon da ba na wasa ba A dole haka ta hakura ta koma ta kwanta. Sai bayan wajen minti talatin tukun sannan Zayn ya farka. Ya kishingida yana kallon Waheedah da wani baccin ya sake dauke ta. Kallon ta yake tamkar zai hadiyeta dajya. Kallon ta yake cikin so da kauna. Kallon ta yake cikin silar FARIN CIKIN sa. Kallon ta yake kallo na mamallakiyar ZUCIYAr sa da gangar jikin sa baki daya. Shi kansa bai san adadin kaunar da yake yi wa Waheedah ba. A hankali ta shiga bude idanun ta har ta sauke kallon ta baki daya akan sa. Ya kai saitin bakin sa labbanta kenan aka shiga bugo kofar dakin. Da sauri waheedan ta mike tana inda inda. Yatsanta a baki. Zayn sai murmushi yake. "Waheedah... Kin tashi?" Muryar Maa ta doki kofofin kunnuwan su. Zayn ya saka murmushi. Waheedah ta juya ta dankara masa harara. Ta matsa kusa da shi kasa kàsa tace, "Kace na tafi makaranta.." "Weekend din?" Ya bata amsa yana daga girar sa. Sankarewa tayi a tsaye. Kafin da sauri ta shige bandaki. Shi kuma Zayn ya mike dama. Daama yake nema kuma ya samu a kusa. Ya bade idanun sa da kasa. Ya bude kofar da mukulli. Yana murmushi. "Ah.... Maaa.! Barka da safiya" 😂ya durkusa har kasa yana gayshe ta. Ita kanta Maa din sai kunya ta kama ta. Gefe daya kuma tasan da biyu yayi hakan. Don ya nace a bashi Waheedah taki. Shine ya biyo mata tanan. Don da daddare ita ta rufe kofar sashen don haka da asubah ya shigo . "Alhamdulillah..... Kana lapia? Kace kanka yana ciwo jiya da safe." "I've never been this better .... 🤭Jazaki Allah bil jannah Maa.. oh Waheedah tana wanka" Ya karasa fada yana sosa keya. Bata sake cewa da shi komai ba. Ta sauka kasa. Shi kuma ya danne leben sa yana murmushi. Ya koma cikin dakin ya zauna a bakin gado. Sai murmushi yake shi kadai. ZUCIYAr sa dankare ta ke da FARIN CIKI.... _____________________ Sosai Umma Hadiza kasuwancin da take ya karbe ta. Allah ya sanya mata albarka aciki. Tana ciniki sosai. Don ta dawo da Najib ma gaban ta. Shagon da ke wajen gidan gwaggo haule anan Najib din ke kwana. Haj Hameedah ce ta bawa Umma Hadizan jari me tsoka ta kuma kara mata da wanda farfesa Adams yake bawa maaikatan sa na zakkah. Ranar Umma Hadiza har kukan FARIN CIKI tayi. cikin ZUCIYAr ta babu wata sauran damuwa sosai Ta samu albarka na suturu da kayan abinci sosai alkhairi kala kala. Hajia Hameedah da danginta sukai mata. Bataso rabuwa da ita ba. Sai dai babu yadda za'ayi tacigaba da aiki a karkashin su duba da uwnzun ta zama sirika awajen su. 'yar ta na auren 'dan su. Yanzun Najan Isubu ke mata aikin. Duk sauran bakin cikin da ke ZUCIYAr Umma Hadiza da ahalinta ya kare. Sai FARIN CIKI da ya maye gurbin sa. Hakika hakurin su yayi riba. Allah kuma ya karbi adduoin su. Ya dubi wankakkun zuciyoyin su ya musu zabi da mafificin alkhairin sa. Tarin manema nata zuwa mata. Neman auren ta, Amman Umma Hadizan ta dakatar da dukkanin su. Musanman yanzun da bata fita ko'ina. Tana dai zaune tana mai kula da lapiar Najib.... *GIDAN MALAM NA LADO* _INA MASOYA KUMA MA'ABOTA KAMSHI MA SU KAUNAR KAMSASAWA A KODA YAUSHE? DOMIN KAMSHI RAHAMA NE.._ _TO KU MATSO, DOMIN WANNAN KARON MA ZAFAFA BIYAR SUN ZO MU KU DA TALLAN MASARAUTAR KAMSHI NA KAMFANIN TURAREN *YERWA INCENSE AND MORE*_ _A *YERWA INCENSE AND MORE* ZA KU SAMU TURARUKAN WUTA NA *GIDAH, NA KAYA, NA TSUGUNNO* BA A NAN KADAI SUKA TSAYA BA. AKWAI *KHUMRAHS* MASU KAMSHIN LARABAWA DANA FRUITS KAI DAMA KAMSHIN TURAWA. AKWAI KHUMRAHS TA MATAN AURE DA TA YAMMATA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN WANKA DANA SHAFAWA BAYAN AN KAMMALA WANKA.* BA ANAN TURARUKAN NA SU SUKA TSAYA BA. AKWAI *KULACCAM* MAI MATUKAR KAMSHI DA SANYAYA ZUCIYA, SANNAN SU NA DA *MADARORIN TURARUKA NA JIKI DA NA KAYA*_ _AKWAI TURAREN *AL'AJABU NA TSUGUNNO DA KHUMRAH* DIN SA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN GASHI NA CREAM DA KUMA SPRAY DIN SA NA FESAWA*_ _BA ANAN SUKA TSAYA BA. SU NA DA *TURAREN MOPPING, DA NA BANDAKI AKWAI NA RUWAN WANKI DA NA FESAWA A DRAWER KO AKWATI*_ _AKWAI KAYAN GYARARRAKI NA FATA. KUJERAR TSUGUNNO, KASAKE NA WUTA, COAL IGNITER TA KUNNA GARWASHI, ELECTRIC BURNERS DA ENGLISH COAL_ _AKWAI LAFFAYAS DA SAURAN TURARUKA NA KAMSHI KALA KALA_ _SU NA BADA KAYAYYAKIN SU AKAN FARASHIN SARI KO SAYA AKAN DAYA DAYA. SANNAN SUNA TURA KAYAYYAKIN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE. KAYAN SU YAN CHADI NE DA SUDAN DA KUMA YERWA WATO MAIDUGURI._ _KYAU, INGANCI DA RAHUSA SAI KAYAYYAKIN KAMFAMIN YERWA INCENSE AND MORE. SAI KUN GWADA ZAKU BAMU LABARI_ _NAMBAR TARHON SU DA ZAA KIRA KO MUSU MAGANA TA WHATSAPP ITACE: 08095215215_ _INSTAGRAM HANDLE DIN SU: @yerwaincense_and_more_ _YERWA INCENSE AND MORE: A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS AND MORE_ ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 [11/23, 9:02 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:65_ _WANNAN LITTAFI DA MA SAURAN NA *ZAFAFA* NA *KUDI* NE. DAN ALLAH KI/KA BIYA KUDI KI/KA MALLAKI NA KI. DON GUDUN SHIGA HAKKOKIN MASU RUBUTAWAR DA MA WADANDA SUKA CIRE KUDI SUKA SAYA..._ ____   *A kwance* Marka ta ke, Ya yin da ambaliyar hawaye ke tsiyaya daga idanun ta. Jikokin ta , Yaran wajen Zahara'u na kewaye a dakin suna wasan oji-oji. Tsakar gidan kuma yan biyun Deluwa ne akan katifa an kwantar da su. Dayar jaririyar idanunta a juye. Makauniya ce bata gani. Anyi maganin anyi sai addu'oi da ake bin ta da shi. Shigowar Najib kenan gidan ya hangi Marka tana kokarin motsa bakin ta ta kaa sa. Ya yinda ambaliyar hawaye ke tsiyaya daga idanunta. Da sauri ya karasa wajenta. Ya tattake ya daga ta dakyar yana sauke numfashi. Ya tokare ta da bango. Ruwan shan ta da ke kofi ya dauko yana mai mata nuni da shi. "Ruwa?" Ya tambayeta yana mai binta da kallon tausayi. Domin kwarai matuka Marka ma cikin halin haulai na kakanikani. Marka rigimammiyar tsohuwa da bata ganin kan kowa da gashi. Wai itace cikin wannan halin. Da bakinta ma ta bude tayi magana ta kasa. Sai dai a kwantar a kuma tayar. Bakin kofin ya kafa mata a baki . Ta shiga sha tamkar zata hadiye har kofin. Cikin haka sai ga Zahara'u ta rafka sallama. Ta shiga gidan tana tafe tana taunar cingum .. "Sai kira na ake ta wani faman yi. Kai innalillahi wa inna ilaihi rajiun. Ni dai da wannan jinyar dama warewa kikayi yasin." Ta fada cikin ko in kula da gabatarin maganar da tayi. Ba tare da ta auna zancen ba. Cikin yatsina ta shiga dakin ta zauna tana jan kwan cingum. "Ina wuni anti zahara'u?" "Lapia... Kai kuma yaushe ka zo?" Ta tambayi Najib. Duk kuwa da ya koma gidan gwaggo haule wajen Umman su da zama. Kullum safe da rana yana gidan na su na malam na lado. Duk kuwa da kyama tar su da muzantawa da marka tayi wa rayuwar su a baya . Hakan bai hana shi kula da ita ba. Dai dai karfin ikon sa. "Ban dade da shigowa ba. Anti." "Okay.," Zahara'u ta zauna a kàsa. Ta yage dankwalin kanta tana sosa gashin ta. Marka na biye mata da kallo. Wani kwaro dai dai saitin marka . Zai shige jikin ta. Cikin wauta ji ka ke tas. Zahara'u ta wanke fuskar Marka da mari. Kwaron ya fadi kasa matacce. Marka ta fashe da kukan zafin mari. Najib dariya ta so kufce masa ya danne kawai. "La. Sattin ta ubangiji don na cire miki kwaron ne. Ashe ke zan samu . Kai Allah ya shirya ni. Yi hakuri marka ta".. Sai da Marka ta sha kukan ta. Tukun sannan tayi shiru tana jan majina. Marka ta kaikaice tana dan yamutsa fuska. Ji kake sirr ta iska ta fito. Zahara'u ta mike da sauri tana mai toshe hancin ta da bayan kasan hijabin ta. "Kai Kai Kai. Haba Marka. Na gaya miki ki dai na baje duwaiwai kina bada iska. Ko kashi zaki?" Nan ma Marka ta bude idanaun ta ta lumshe. Hakan ya bawa zahara'u damar ciccibar markan ta ajiye ta gefe. Sannan ta dakko fo na manya ta dora marka. Najib ya fice daga gidan da sauri yabar Marka a kan fo. Ta karasa yi. Dakin ya budade da hamamin bahayar Marka. Dakyar zahara'u ta mata tsarki ta fita da fon zuwa bandaki. Dakin ya dau tsami. Ta dawo ta tsaya kerere a kanta. "Zulfa'u ta zo kuwa?" Nan ma Marka ta lumshe idanu ta bude alamun a'ah. "Zabba'u fa?" Nanma Marka ta mata alama da bata zo ba. Ta dora hannunta akan cikin ta. Tana shafawa. Can ta mike bayan ta gantsare. "Bari na tafi . Idan Malam na lado ya zo ya karasa miki wasu abubuwan." "Ah Zahara'u.. Yanzu kika shigo?" "Eh na zo ni Deluwa... Tafiya ma zan. Zan dora sanwa." "Allah sarki " Zahara'u ta fi ce. Ya yinda Deluwa ta tsugunna gaban wuta tana gyaggyara ledojin da zasu kama mata gaushin. Ba jimawa malam na lado ya shiga gidan . Bayan sa kuma Malam Ubaliyo ne malamin masallacin arewa. Gaishe da Marka malam Ubaliyo yayi ya tsugunna yana bin ta da kallon tausayi. Wai Marka ce a kwance bata iya daga yatsanta ma. Ciwon ya faru ne baki daya cikin kwanaki uku. Dan ko a satin da cutar zata same ta ma. Taje bakin kasuwa ta surfawa wanzam damuna ashariya ratsa ratsa da aibace aibace. Malam na lado ya kalli malam Ubaliyo. Malam Ubaliyo ya sauke zuciya kafin yace, "Ubangiji Allah ya yaye miki Marka. Ya sa zakkar jiki ce. Allah yasa wannan cuta ta ki.. Kankarar zunubai ce. Amin. Yauwa kafin ki kwanta ciwo ki gafarce ni. Du bada ba zaki iya magana ba ko ambatar wani abun. Malam na lado ya sanar mun damuwar sa ta, "Kan lalle kin tsaya kan bakan ki na cewar ya aiwatar da shika uku ga Deluwa matar sa. Dan Allah Marka kiyi hakuri ki janye zancen ki. Wannan tsauraran hukunci duk basu kamata ba. Yarinyar nan Hadiza itama ashe auren tuntuni babu kin saka ya shikata Marka. Aka dawo kan Sa'adatu itama ga abunda ya dawo akan diyar ta da ita kan ta . Na lado yace kince kar su soma dawowa gidan nan. Bayan har yanzu da aure a tsakanin saadatun da na lado. Marka kiyi hakuri da abunda labbana zasu furta. Amman bakya ganin wadannan hukunce hukuncen da kike yankewa suna tsauri da kaucewa aqidar islama Marka? Astagfirullah ki dubi zancen da zan fada da idanun Basira... Marka" Duk kuwa da a kwancen da ta ke. Hakan bai hana Marka dankara masa harara ba. Ji take tamkar inama zata iya mikewa. Ta yi kutufo da shi. "Marka... Dan Allah ki dubi komai yadda yake ki mayar da shi muhallin sa. Kiyi Imani da Allah da haqiqar sa Marka..Imani na gaskiya shi ne rayuwa da farin ciki. Ba a samun kwanciyar hankali sai dai imani da Allah mai girma da buwaya. Duk zuciyar da ba ta da imani za ta zauna cikin tsoro da rudani da rauni da rashin kwanciyar hankali. Imanin da ake samun tsira da shi shi ne imani da Allah, wanda ma’anarsa shi ne gaskatawa da yankewa cewa Allah shi ne Ubangijin komai, mamallakinsa, mahaliccinsa, kuma shi kadai ya cancanta a kadaita shi da ibada, ta sallah da azumi da addu’a da fata da tsoro da qasqantar da kai, kuma shi ne ya siffatu da siffofin kamala gaba daya, ya tsarkaku daga dukkan wani aibi da tawaya, mai girma da buwaya.Imani da Allah haske ne mai kaiwa zuwa ga adalci, haske ne zuwa ga ‘yanci, haske ne zuwa ga ilimi da sani, haske ne zuwa ga shiriya, haske ne zuwa ga nutsuwa da kwanciyar hankali Marka... "Imani da Allah ya qunshi imani da Mala’ikunsa, da littattafansa, da ranar lahira, da imani da qaddara, alkhari ko sharri. Irin wannan imanin shi ne samun arzikin mutum, kai shi ne ma Aljannar duniya ga mumini, wanda qarshensa Aljannar lahira ce Insha Allahu. Ashar’ance: Shi ne qudurcewa da zuciya, da furtawa da harshe, da aiki da gabbai, yana qaruwa da da’a ga Allah, yana kuma raguwa da sabon Allah. Idan an gane wannan to a sani tushen karbar ayyuka a wurin Allah shi ne Imani, saboda fadin Allah mai girma da buwaya : “Duk wanda ya yi ayyukan qwarai yana mai imani”. (Al-anbiya’a : 94) Mahimmancin Imani "Haqiqa mafi falalar ayyuka da tsarkinsu a wajen Allah shi ne Imani, saboda hadisin da Abu Zarrin – Allah ya yarda da shi – ya tambayi Manzon Allah (S.A.W) ya ce, “Ya Manzon Allah, wadanna ayyuka ne suka fi falala? Sai ya ce, “Imani da Allah da jihadi a kan tafarkinsa” (Muslim ne ya rawaito shi)Shi ne sababin shiriya da samun arzikin duniya da na lahira, saboda fadin Allah mai girma da buwaya : “Duk wanda Allah ya yi nufin ya shirye shi sai ya yalwata zuciyarsa ga musulunci” (Al-an’am : 125).Kuma imani yana kawar da mumini daga sabon Allah, saboda fadin Allah Ta’ala, “Wadanda suka yi taqawa idan wani mai kewaye daga shaidan ya shafe su sai su tuna Allah, sai ga su suna gani” (Al-aaraf : 201) Imani sharadin ne na karbar aiki, Allah yana cewa : “Haqiqa an maka wahayi da wadanda suke gabaninka cewa lallai idan ka yi shirka, to tabbas ayyukanka za su rushe, kuma wallahi za ka zama daga cikin masu hasara” (Azzumar : 65). "Tsarkaken Imani, Allah yana sa albarka a cikin aikin da aka yi a cikinsa, yana karbar addu’o’i da shi, “Haqiqa an maka wahayi da wadanda suke gabaninka cewa lallai idan ka yi shirka, tabbas ayyukanka za su rushe, kuma wallahi za ka zama daga cikin masu hasara” (Azzumar : 65). Tsarkaken Imani, Allah yana sa albarka a cikin aikin da aka yi a cikinsa, yana karvar addu’o’i da shi. Kiyi imani da Allah Marka. Ki mayarda dukkanin damuwar ki ga Allah. Domin shi din majibancin lamura ne. Ki roke shi domin shi din buwayi ne gagara misali. Ki tsame hannun ki ga dukkanin abubuwan da ba hurumin ki bane. Ki kyale malam na lado da harkar iyalan sa dan girman Allah Marka ..Ko kema Allah zai dube ki da idanun rahama ya yaye maki dukkanin abubuwan da ke damun ki..." Mugun kallon da ta watsa musu duka su biyun ne yasa Malam ubaliyo hanzarin mikewa tsaye ya kade jikin sa "To Allah ya kara lapia Marka. Biyu kyautar Allah, Kuna wasa? To Allah ya muku albarka duka. " Cewar malam Ubaliyo daya kallo yan biyun Deluwa da ke kan yar katifar su. Sallama ya sake musu kafin ya fi ce daga gidan. Malam na lado na biye da shi. Hakika malam Ubaliyo ya kambama taurin rai da kafiya irin Marka. Rai a hannun Allah amman taki saduda? Yayi Allah ya kyauta. Kafin suyi musabaha da malam na lado ya yanki layin gidan sa ya tafi . **THE ADAMS FAMILY** karfe tara saura kwata ya shiga gidan. Har karfe shadaya saura bai fita ba. Yana zaune a parlor. Kwanaki 4 kenan a jere yana yiwa sashen Haj Hameedah zaman dole. Maa na hankalce da shi. Amman tayi biris da shi. Har aka ja tsawon kwanaki 4. Haka zai karaci zaman sa yana soshe soshen keya. Waheedah kuwa da wuri take shigewa daki ta murza mukulli. Da ke an musu hutun second semester break. Tana gidah babu inda take zuwa. Zayn dinma bata bari su kebance su kadai. Gashi ya tsiri wani feleke agaban kowa ya rika nan nan da ita . Don haka take kauracewa ganin sa. Don tsaf zai iya aikata wani abun kunyan agaban Maa. Domin yayi na farko wancen satin bata kaunar amaimaita na biyu. Haj Hameedah na zaune a parlorn tana danna system din gabanta. Gefenta kuma tarin littattafai ne da suka danganci fannin tiyata. Ta daga idanu ta dube shi. Yana zaune ya tsurawa kafar bene idanu. Tamkar waheedan ce a wajen. Yadda ya mayar da hankalin sa kacokam wajen. "Nadra..." "Naam Maa." "Je ki kirawo Waheedah. " "Bari na kirata Maa." Cewar Zayn. Kallon da Haj Hameedah ta bishi da shi ne yasa shi komawa ya zauna yana mai sosa keyar sa. "Okay Maa." Mikewa Nadra tayi. Zayn ya gyara zaman sa yana hasaso ta inda zata sakko. Can Haj Hameedah ta mike itama tayi saman. Sun dan jima tukun kafin ita ta sakko ta koma parlor ta cigaba da aikin da take a kwamfuta. Can kuma Nadran ta sakko da wani akwati a hannun ta. Daga karshe kuma Waheedah ta sakko. Sanye cikin laffaya baka data sha aiki pink. Ta bala'in kata'in yin kyau. Da har Zayn ya kasa dauke idanun sa daga kanta. Ga wani kamshi da ke tashi daga kayan nata. Na turaren turara kaya na kamfamin yerwa incense and more. "Ta shi ku tafi .." Haj Hameedah ta fada tana kallon Zayn. Bakin sa ya wangale FARIN CIKI marar misaltuwa ya wanzu a ZUCIYAr sa. Ya kasa boye wa . Ya zube gwiwoyin sa yana mai yi wa Haj Hameedah godia. Kai kace wata babbar kyautar aka masa. Zayn ya mato akan kaunar Waheedah. Ta masa muguwar shigar zurfin da baya iya boye kaunar da yake mata a ko'ina. Waheedah dai tana tsugunne. Yatsunta ta hade su tana matsawa. Kunya duk ta ishe ta. "Allah ya saka da alkhairi Maa. Allah yaja kwanan ki. Ya biya miki dukkanin bukatin ki Maa. Allah ya shi albarka.* Zayn ya shiga yi wa Maa sumbatun godiya. Nadra nata dariya. Lalle Yayan na su ya zauce akan soyayyah. "Amin... Allah ya muku albarka duka. Ka riketa amana Zayn. Na baka amanar Waheedah kai ne mahaifin ta kai ne mahaifiyar ta a yanzu. Ka sani ranka zai yi mummunan baci idan har kayi mata wani abun. Waheedah kibi Zayn. Ya zama miji agareki. Duk abunda yace kiyi. Idan har bai sabawa addinin musulunci ba. Yi nayi bari na bari. Aljannar ki na ga karkashin kafar sa. Allah ya kauda fitinah a tsakani ya baku zuriya ta gari. Ku tashi ku tafi dare yana ja " Waheedah ta shiga tsiyayar da hawayen data rasa na menene ma. Amman dai yanada nasaba da nasihar Maa. Ta goge hawayen na ta. Haj Hameedah ta rungumeta jikin ta tana mai cigaba da saka musu albarka. Nadra ta rakasu har wajen motar. Zayn ya karbi akwatin ya saka a booth. Sannan ya bude gidan tuki ya shiga. Sai bin Waheedah yake da kallo. Ta sunkuyar da kanta ta cikin laffayar. Ya tashi motar suka bar gidan . A rahama suya ya tsaya. Ya siyo kaji da tsire. Ya sake tsayawa a wani shopping mart ya saya su fruits da yoghurt. Alokacin har an fara yayyafi na ruwa. Ya bude motar ya shiga yana murmushi. Ya rankwafa saitin ta. Da har tana jiyo numfashin sa. "My love..... Kinga an fara yayyafi na masoya.. Allah ya bamu albarkar wannan dare da zamu raya... Ki ce Amin " Bata ce kanzil ba. Daman yasan ba zatayi magana ba. Ya ja motar suka dauki hanyar gidan sa. Baba mai gadi ya bude gate suka shiga ciki. "Tsaya Ina zuwa .." Booth ya bude ya dakko akwatin na ta ya bude gidan ya shiga da shi ciki. Ya koma ya bude motar. Ya tattake ya sunkuci Waheedah a hannu sai nishin nauyi ya ke🤣 "Ka sauke ni please .." Ta fada ahankali. Kasan zuciyar ta kuwa kunya ce duk ta cikata ta tumbatsa. Bai direta a ko'ina ba . Sai dakin kasa. Wanda ke a matsayin nata tun ada. Amman yanzun an canza furnitures din gidan baki daya. Saboda gudun abunda zai je ya dawo. Zayn din da kansa ya canza komai har ta cokali. Don kada Ahlam ta dawo gori ya shiga tsakani. A tsakiyar gado ya ajiye. Ya zare takalman kafarta ya ajiye a gefe Durkusawa yayi agaban ta. Ya dage laffayar data rufe kanta da shi. Fuskarta ta bayyana. Idanuwan ta sun kumbura da hawayen da take ta zubarwa. "Waheedah...Ki amince mu yi tsaftatacciyar soyayya. Sai yanzu na gano cewa a duniya babu abun da ya kai samun masoyiya dad'i, a duk lokacin da na rasaki ban san halin da zan shigaba, buri na yanzu bai wuce na ganin kyakkyawar fuskar ki dauke da FARIN CIKI har ya zuwa ZUCIYAr ki ba, ina alfahari da ke Waheedah, A duk inda na kasance, Ina mai son ganin FARIN CIKIN ki a koda yaushe. "Waheedah, I dreamt that you were mine, and then I woke up smiling because I realized it was not a dream. You are already mine! Waheedah You are that woman who transformed my imperfections into perfections, just by the touch of your love. Love you my dearest wife!”..." Ya karasa fada yana mai sumbatar hannuwanta da yatsun ta ke dauke da lalle sunyi maroon. Sai kamshin khumra ne na dufra ke tashi daga hannuwan ta. (yerwa incense and more) "Waheedah, Your heart is full of love and affection. Your hands are always caring. I am lucky to have you as my wife. ke ce FARIN CIKIN da ke cikin ZUCIYA tah ,It was always you Waheedah ♥️I love you soo much..." _INA MASOYA KUMA MA'ABOTA KAMSHI MA SU KAUNAR KAMSASAWA A KODA YAUSHE? DOMIN KAMSHI RAHAMA NE.._ _TO KU MATSO, DOMIN WANNAN KARON MA ZAFAFA BIYAR SUN ZO MU KU DA TALLAN MASARAUTAR KAMSHI NA KAMFANIN TURAREN *YERWA INCENSE AND MORE*_ _A *YERWA INCENSE AND MORE* ZA KU SAMU TURARUKAN WUTA NA *GIDAH, NA KAYA, NA TSUGUNNO* BA A NAN KADAI SUKA TSAYA BA. AKWAI *KHUMRAHS* MASU KAMSHIN LARABAWA DANA FRUITS KAI DAMA KAMSHIN TURAWA. AKWAI KHUMRAHS TA MATAN AURE DA TA YAMMATA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN WANKA DANA SHAFAWA BAYAN AN KAMMALA WANKA.* BA ANAN TURARUKAN NA SU SUKA TSAYA BA. AKWAI *KULACCAM* MAI MATUKAR KAMSHI DA SANYAYA ZUCIYA, SANNAN SU NA DA *MADARORIN TURARUKA NA JIKI DA NA KAYA*_ _AKWAI TURAREN *AL'AJABU NA TSUGUNNO DA KHUMRAH* DIN SA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN GASHI NA CREAM DA KUMA SPRAY DIN SA NA FESAWA*_ _BA ANAN SUKA TSAYA BA. SU NA DA *TURAREN MOPPING, DA NA BANDAKI AKWAI NA RUWAN WANKI DA NA FESAWA A DRAWER KO AKWATI*_ _AKWAI KAYAN GYARARRAKI NA FATA. KUJERAR TSUGUNNO, KASAKE NA WUTA, COAL IGNITER TA KUNNA GARWASHI, ELECTRIC BURNERS DA ENGLISH COAL_ _AKWAI LAFFAYAS DA SAURAN TURARUKA NA KAMSHI KALA KALA_ _SU NA BADA KAYAYYAKIN SU AKAN FARASHIN SARI KO SAYA AKAN DAYA DAYA. SANNAN SUNA TURA KAYAYYAKIN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE. KAYAN SU YAN CHADI NE DA SUDAN DA KUMA YERWA WATO MAIDUGURI._ _KYAU, INGANCI DA RAHUSA SAI KAYAYYAKIN KAMFAMIN YERWA INCENSE AND MORE. SAI KUN GWADA ZAKU BAMU LABARI_ _NAMBAR TARHON SU DA ZAA KIRA KO MUSU MAGANA TA WHATSAPP ITACE: 08095215215_ _INSTAGRAM HANDLE DIN SU: @yerwaincense_and_more_ _YERWA INCENSE AND MORE: A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS AND MORE_ ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰[11/23, 9:02 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:67_ _WANNAN LITTAFI DA MA SAURAN NA *ZAFAFA* NA *KUDI* NE. DAN ALLAH KI/KA BIYA KUDI KI/KA MALLAKI NA KI. DON GUDUN SHIGA HAKKOKIN MASU RUBUTAWAR DA MA WADANDA SUKA CIRE KUDI SUKA SAYA..._ _AREWABOOKS👇_ https://arewabooks.com/book?id=63397750fbef002844646ad3 ___ Yana zaune a ofishin sa. Kasancewar ba wasu aiyuka da zai yi ya gama kammala komai. Hakan ya sa ya sake barrarrajewa a kujerar sa . Yayinda ya dora kafafun sa akan table din gaban sa. Folder din Waheedah da ke cikin wayar sa na tarin hotunan ta ya shiga. Kallon hotunan ya shiga yi tamkar zai mayar da ita cikin sa don tsananin yadda yake kaunar ta. Wayar sa ce tayi karar shigowar sako. Dan haka da sauri ya buda ya karanta sakon. Abiey dinsu ne ke naman sa cikin gaggawa. Don haka ya mike ya fice daga ofishin bayan ya dauki dukkanin abubuwan sa. Gidah zai wuce daga gidan su. Yanata sauri. Ya shiga mota ya dauki hanyar gidan su saboda Abiey din yace anan zai same shi. Kai tsaye ya wuce sashen Abiey din na su. Ya na zaune akan doguwar kujera. Ya yin da Haj Hameedah ke dispenser tana matso ruwa. Ta ajiye agaban mai gidan na su. Zayn ya durkusa har kasa ya gayshe da dukkanin su. Duk kuwa da yadda zuciyar sa ke bugawa. Tana mai sako masa abubuwa kala kala. Wanda kowanne dai yafu karkata ga fannin da zuciyar sa ke tabbatar masa da hakan. Farfesa Adams sai bayan ya shanye ruwan da Haj Hameedah ta bashi. Sannan ya dubi Zayn ya shiga gaya masa abunda yake makasudin na kiran sa da yayi. Ya karkare da, "Ta dawo ma... Ko ince mun dawo da ita. Yanzu haka ma tana sashen Aisha. (Kishiyar Haj Hameedah.) Ba sai mun ja magana ba. Komai ya karasa wucewa. Da kai na na je summit din da nake gaya maka da taura biyu a baki na naje. Hususan don kan maganar ka da Ahlam ... Sai fatan Allah yasa hakane mafificin alkhairin sa Amin. " Kan Zayn a kàsa. Zuciyar sa na hasaso masa zaman yan borin da za'ayi na Ahlam da Waheedah a gidah daya. Ba zai iya musu ba da mahaifin na sa. Ko ya nuna turjiya akan kin sahalewar sa. Don haka ya kakaro murmushi. "Tohm Abiey .. Duk abunda kuka yan ke yayi." "Masha Allahu.. Allah ya muku albarka baki daya. Amin. Saboda naga na isa da kai ne. Na san kuma kai kan ka san ba zan taba muzantawa rayuwar ka ba ta hanyar da zan cuceka. Na dau hakan ko ince na yanke hukuncine ba tare da na bi takan ka ba. Amman ba zan kware ka ba. Idan har baka amince ba ka fada kaji ko?" Zayn yayi murmushi kafin yace, "Wallahi dukkanin hukuncin da ka zartar Abiey na aminta da shi. Dari bisa dari." "Masha Allahu. Toh Allahumma amin. Allah ya saka da alkhairin sa. Amin" "Amin.." "A kirawo su ne Abiey?" Haj Hameedah ta fada . "Eh .. Yauwa itama Waheedah din ya kamata ta zo din. Saboda aja kunnen su tare." "Tohm insha Allah." "Zayn jeka dakko waheedah din. Kaji ko?" "Eh Abiey. Tohm " Da sauri ya mike ya fita. Kai tsaye ya yi gidan sa. Zuciyar sa tamkar zatayi zillo ta fado. Ya zaro wayar sa da ya saka a silent lokacin da Abiey dinsu yana masa magana. Missed calls din Waheedah yaci karo da su har uku. A jere . Ya danna hancin motar sa a gate din. Sai kuma ya tuna ai komawa zai sake yi. Sai ya faka ta a waje. Ya shiga gidan yana mai rubutawa Waheedah message. "Yan mata na kiyi hakuri ba, Wayar na saka a silent ina tare da Abiey ne alokacin muna magana., I'm deeply sorry... I love u" "K..…" Ta mayar masa da sakon da ya tura mata. Dariya sakon ya bashi. Ya daure ya mayar da wayar aljihu ya bude ya shiga cikin gidan. Yana shiga parlorn. Sanyayyan turaren wutan sandal munawwara na kamfamin turaren yerwa incense and more ne ya masa sallama. Kamshin irin mai ratsa ZUCIYA da sanya FARIN CIKIN ga dukkanin wanda ya shake shi. Gefe daya kuma karatu ne suratul baqrah ke tashi ahankali. A kitchen ya hangota a tsaye tana goge kitchen cabinets din da duster. Duk kuwa da a goge suke sunata kyalli. Sanye cikin rigar atamfa mai zanen tsintsiya. Da ta sha torches din kalar shudi. Tayi daurin ture kaga tsiya. Ya yinda tulin gashin data daure sa ya fito ta kasan dankwalin. Tsayawa yayi ya tokare daga bakin kofa yana bin bayan ta da kallo. Tamkar yar tsana saboda yadda tayi kyau. Kayan sun amshi zatin halittar jikin ta. Ahankali ya nufeta. Tana tsaye agaban sink tana dauraye hannuwan ta. Takun takalman sa yasa ta juya da sauri. Ya narke mata idanun sa shanyayyu akanta. Yana mata wani irin kallo da ita kadai tasan fassarar sa. "Barka da dawowa." Ta fada cikin kulawa da bacin rai. Matsawa yayi daf da ita. Ya zura hannuwan sa ta ruwan cikin ta ta baya ya sakale ta. Ya yinda ya dora kansa akan wuyan ta ... Ya saka labban sa. Ya sumbaci gefen wuyan ta da ke tashin kamshin oud kulaccam ta kamfanin turaren yerwa. Cikin kasa kasa da muryar ban lallashi mai tattare da nuna kauna ga wanda ake sanarwa ya ce, "Inaga nine yakamata nayi fushi dake saboda yanayin yadda kika kasa nunamin soyayyah... Amma kuma banyi ba, ki yi hakuri my love..Amincin Allah ya tabbaata ga ZUCIYAr da bata fushi akoda yaushe tana cikin yarda da aminci.," Ya karasa fada yana mai bata peck a gefen kumatun ta... Ta dan turo baki gaba kawai cikin shagwaba.. "Me kika dafa ne uhm? Ina shigowa kamshin turaren wuta dana girki ne suka fara mun sallama... Sannu da kokari my better half.. Allahumma bareek." Waheedah ta dan kauda kai. Bayan ta rausayar da shi. Cikin sake turo baki gaba da shagwaba tace, "Fried rice ce kawai da sauce...." "Uhmm... Sannu da kokari. Kinji?" Ta samu kanta da daga wa sama alamar eh. Zayn ya ja hannun ta suka shiga daki. Drawer ya bude ya dakko hijabi kalar kayan har kasa ya zura mata. Ta zuba masa sarautar Allah idanu. "Abiey yace na dakko ki.....Idan muka dawo zanci abincin." "Allah yasa lapia...." Yana so ya sanar mata zancen dawowar Ahlam ne kuma sai bakin sa ya masa nauyi. Dakyar dai yace, "Amin." Mota suka nufa suka shiga. Waheedah nata sake saken zantukan da Abiey zai sa a nemota. Ta tabbatar wa kanta zancen Ahlam ne. Don haka ta sauke zuciya kawai. Tana mai zurfafa zantukan lamarin. Zayn yana tuki .lokaci zuwa lokaci yakan juya ya dube ta. Cikin son ya kawar mata da damuwar yace "Waheedah... Son ki tamkar wani fure ne da idanuwana suke qawatuwa da kallon sa, hanci na ya ji daddadan qamshin ki.. ruhi kuma ya samu nutsuwa. Idan rayuwa ba za ta yiwu ba tare da ruwa da iska ba, haka ni ma ba zan iya rayuwa ba tare da ke ba. Jin dadi da walwala da FARIN CIKIN ba za su taba samuwa a tattare da ni ba matukar babu soyayyarki a cikin ZUCIYA ta. Kin zama tauraruwa da ke haska ilahirin bishiyoyi da furannin da suke a lambun zuciyata..." Dan murmushi kawai ta kakaro tayi. Zayn ya numfasa kawai. Kafin ya saka hannu daya ya riko nata hannun cikin nasa. Sakon ZUCIYAr sa ya ke sanar mata ta ruhi da gangar jikin sa. Ta dan juya ta kalle shi. Ya kanne mata ido daya yana lumshe mata idanun sa akan ta. "Wifey na... I don’t need the heavens or the stars. I don’t need gold or riches. I gained everything I could ever want the day that I met you: I gained a steady hand, a kind soul, and someone who I will fall asleep with and wake up next to for the rest of my life. You are my heart – you are my everything. Your love has transformed me!..." Bata ce da shi komai ba. Ba kuma ta kalle shi ba. Hakan yasa Zayn matse hannun ta da har sai da tayi yar kara. Ya daga hannun nata ya sumbace shi yana murmushi. A haka suka karasa gidan na The Adams Family. Kai tsaye suka nufi sashen Abiey din su Zayn. Abiey. Maa. Ahlam. Haj Aisha . Dukkanin su suna parlorn. Ba dadewa kamar tare suke . Sai ga alhaji Nouruh ya shiga shima. Aka dai yi dan gaishe gaishe. Waheedah ta tsakure a gefe. Gabanta na tsananta bugawa. Tana kaunar Ahlam tamkar yar ta ta jini. Amman auren Zayn ya bata zumuncin da ke tsakanin su Ta sunkuyar da kanta kasa kawai. Tana lankwasa yatsin hannun ta. Yayin da Ahlam din gefe. Duk ta sauya tamkar ba ita ba. Ba tsiwar nan. Kawai dai taki kallon wajen Waheedah ta Zayn. Kanta na kan su farfesa Adams . Zayn yayi shiru bai ce komai ba. Har Abiey dinsu yayi gyaran murya ya fara magana kan jadawalin dukkanin maganar da zai yi. Tundaga kan dawowar Ahlam dakin ta ya karkare da. "Sai jan hankali da zanyi maka akan adalci tsakanin matan nan naka su biyu. Kar ka duba dan Ahlam kanwa ce ta jini agare ka. Kuma zabin magabanta ne suka hada auren. Kar ka dubi hakan ka muzantawa Waheedah. Wannan ba adalci ba ne. Sannan ka da ka dubi Waheedah ka fifitata akan Ahlam saboda ita din zabin ZUCIYAr ka ce. Kafi karkata akanta. Hakan ya sa ka bakantawa Ahlam ... A'ah kar ka soma yin haka. Dukkuwa da nasan ba zaka taba aikata wannan halayya ba. Amman dai na ja kunnen ka ne saboda ZUCIYA bata da kashi. Ko kuwa?" Ya juya yana kallon dan uwan sa Nouruh bayan ya karasa magana. Alhaji ya kada kai kafin ya shiga cewa, "Zancen ka haka yake .. Nima bari na ba shi tawa yar gudunmuwar ta tsawatarwa ko ince wani dan haske anawa dan karamin ilimin akan adalci a tsakanin matan da ake aure.... _INA MASOYA KUMA MA'ABOTA KAMSHI MA SU KAUNAR KAMSASAWA A KODA YAUSHE? DOMIN KAMSHI RAHAMA NE.._ _TO KU MATSO, DOMIN WANNAN KARON MA ZAFAFA BIYAR SUN ZO MU KU DA TALLAN MASARAUTAR KAMSHI NA KAMFANIN TURAREN *YERWA INCENSE AND MORE*_ _A *YERWA INCENSE AND MORE* ZA KU SAMU TURARUKAN WUTA NA *GIDAH, NA KAYA, NA TSUGUNNO* BA A NAN KADAI SUKA TSAYA BA. AKWAI *KHUMRAHS* MASU KAMSHIN LARABAWA DANA FRUITS KAI DAMA KAMSHIN TURAWA. AKWAI KHUMRAHS TA MATAN AURE DA TA YAMMATA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN WANKA DANA SHAFAWA BAYAN AN KAMMALA WANKA.* BA ANAN TURARUKAN NA SU SUKA TSAYA BA. AKWAI *KULACCAM* MAI MATUKAR KAMSHI DA SANYAYA ZUCIYA, SANNAN SU NA DA *MADARORIN TURARUKA NA JIKI DA NA KAYA*_ _AKWAI TURAREN *AL'AJABU NA TSUGUNNO DA KHUMRAH* DIN SA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN GASHI NA CREAM DA KUMA SPRAY DIN SA NA FESAWA*_ _BA ANAN SUKA TSAYA BA. SU NA DA *TURAREN MOPPING, DA NA BANDAKI AKWAI NA RUWAN WANKI DA NA FESAWA A DRAWER KO AKWATI*_ _AKWAI KAYAN GYARARRAKI NA FATA. KUJERAR TSUGUNNO, KASAKE NA WUTA, COAL IGNITER TA KUNNA GARWASHI, ELECTRIC BURNERS DA ENGLISH COAL_ _AKWAI LAFFAYAS DA SAURAN TURARUKA NA KAMSHI KALA KALA_ _SU NA BADA KAYAYYAKIN SU AKAN FARASHIN SARI KO SAYA AKAN DAYA DAYA. SANNAN SUNA TURA KAYAYYAKIN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE. KAYAN SU YAN CHADI NE DA SUDAN DA KUMA YERWA WATO MAIDUGURI._ _KYAU, INGANCI DA RAHUSA SAI KAYAYYAKIN KAMFAMIN YERWA INCENSE AND MORE. SAI KUN GWADA ZAKU BAMU LABARI_ _NAMBAR TARHON SU DA ZAA KIRA KO MUSU MAGANA TA WHATSAPP ITACE: 08095215215_ _INSTAGRAM HANDLE DIN SU: @yerwaincense_and_more_ _YERWA INCENSE AND MORE: A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS AND MORE_ ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 [11/23, 9:02 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:68_ _WANNAN LITTAFI DA MA SAURAN NA *ZAFAFA* NA *KUDI* NE. DAN ALLAH KI/KA BIYA KUDI KI/KA MALLAKI NA KI. DON GUDUN SHIGA HAKKOKIN MASU RUBUTAWAR DA MA WADANDA SUKA CIRE KUDI SUKA SAYA..._ _AREWABOOKS👇_ https://arewabooks.com/book?id=63397750fbef002844646ad3 __ "Lallai wajibine muyi adalci a tsakanin mata. ga wanda yake auren mace sama da daya dole yayi adalci a tsakaninsu, ya sani dukkan abinda yake gudana Allah yana sane kuma yana ganinsa kuma wallahi sai Allah ya tambayesa akan zaman da yayi dasu a gobe alqiyama. "Manzon Allah SAW yana cewa; (Dukkan wanda yake da mata guda biyu sai ya karkata ga daya baya yiwa dayar adalci,zai zo a ranar alqiyama bangaran jikinsa guda a shanye) @رواه أصحاب السنن الأربعة،واللفظ للنسائي وصححه الألباني. "Malamai sunce karin aure ba wajibi bane ba mustahabbine ga wanda yake da iko ya kara,amma wajibine kayi adalci,idan har kasan bazakayi adalciba to kada ka fara neman kara auren ma domin karin zai iya kaika zuwa ga halaka. "Manzon Allah SAW yana cewa;(Dukkanku masu kiwone kuma dukkan ku abin tambayane akan abinda aka baku kiwo agobe alqiyama..........) @صحيح الجامع. "Allah acikin alqurani yayi hani akan kada mai gida ya karkata gaba daya zuwa ga wata daga cikin matansa ya kyale sauran mata saboda rashin adalci.Allah yana cewa; (وَلَن تَسْتَطِيعُوا أَن تَعْدِلُوا بَيْنَ النِّسَاءِ وَلَوْ حَرَصْتُمْ ۖ فَلَا تَمِيلُوا كُلَّ الْمَيْلِ فَتَذَرُوهَا كَالْمُعَلَّقَةِ ۚ وَإِن تُصْلِحُوا وَتَتَّقُوا فَإِنَّ اللَّهَ كَانَ غَفُورًا رَّحِيمًا) @النساء(129 Nisaa "Ma'ana (Kuma bã zã ku iya yin ãdalci ba a tsakanin mãtã kõ dã kun yi kwaɗayin yi. Sabõda haka kada ku karkata,dukan karkata,har ku bar ta kamar wadda aka rãtaye.Kuma idan kun yi sulhu,kuma kuka yi takawa,to, lalle ne Allah Yã kasance Mai gãfara, Mai jin kai) "Adalci shine bai wa kowacce hakkin da Allah ya daro maka na zaman aure,wanda ya hada da ci da sha da kula da lafiya da tarbiyyah da bada ilimi da raba ranar girki da sauransu.Amma baya cikin adalci ace sonsu ya zama daya wannan babu wanda zai iya yin hakan saboda Allah bai halicci dan adam da wannan dhabi'a ba,shiyasa Manzon Allah SAW duka cikin matansa yafi son Nana Khadija R.A amma cikin mata guda tara da suka zauna lokaci guda yafi son Nana Aisha R.A.Allah ne mafi sani. "Maigida a kowane lokaci shi ne jag­ora kuma kashin bayan gina iyalinsa da dora su a kan turba mai kyau. Shi Allah Ya dora wa nauyin aurowa da kuma kula da abin da ya aura din.A addinin Musulunci an ba shi damar auren fiye da mace daya, amma ba a bar shi haka ba sai da aka saka masa dokoki da iyakoki, don haka ne ma wasu mala­man ke ganin auren mace fiye da daya ba na kowane namiji ba ne. "Mata da dama a wasu lokutan da suke su biyu ko uku ko hudu a wajen maza­jensu, kan yi korafin cewa rashin adalcin da wasu ma­zan ke nunawa shi ke kawo rarrabuwar kawuna da rash­in zaman lafiya.Akwai gidajen da tsabar tsananin kishin da ake yi sai ka rasa gane ko son mijin ne ya jawo hakan ko kuwa ma dai ba sa son sa ne. Wasu gidajen kuma sa­lon yadda masu gidan ke tafiyar da shi zai sa ka dinga tunanin anya wannan mijin ba shi ne silar matsalar gi­dan ba?To ko ma dai mene ne akwai hanyoyin da za a iya bi a inganta zamantakewa a gidan mai mata biyu, ko uku ko hudu, kamar yadda ma­sana da kwararru suka ce. "Akwai wasu muhimman batu­tuwa da za ka kula da su... Ina fatan ka na saurare na ko Zayn". "Eh Baaba..." "Tohm Masha Allah, Kar ka je kana aibata matarka a gaban daya matar ta ka. Kar ka zama mai kawo wa uwargida hirar amaryarka, Idan ka shiga gida, duk abin da zai jawo fitina kamar waya da amarya, ka daure ka guje shi. Ka ga wadannan kananan abubuwan, kar ka raina su wallahi suke tunzura mata wasu lokutan. Idan gida daya za ka hada su, ka tabbatar ka kiyaye muhimman sharuddan za­man tare. Kar ka dinga fifita daya a gaban daya, ka zama adali a kowane fanni. Kar ka yarda ka zama munafukin mata, kuma kar ka bari karfar baka ta rude ka. Dole ka iya takunka sosai. Kar ka zama munfukin mata. Ka zama tsayayyen maigida, jajircacce, wanda zai dinga wanzar da adalci a duk harkokinsa... "Sai da ga karshe ka zama mai basirar gano karfar baka, wato kisisina irin ta wasu matan. Don wata kan zauna ta kalallame ka da zance ta hada wa abokiyar zamanta tuggu, kai kuma ka hau ka zauna ba tare da bincike ba... Ubangiji Allah yasa dawowar ku baki daya shine ya zama mafificin alkhairi. Allah ya baku zaman lapia mai dorewa . Ya kauda fitnu. Ya sanya tarin albarka da yalwar arzuka. Ciki harda yara masu albarka Allahumma Amin. Ke Ahlam sai kija girman ki a matsayin ki na babba. Da kuma matsayin na ke ya fara aurowa. Don haka ki dinga kauda kan ki a wasu abubuwan.kinji ko?" "Tohm.... Insha Allahu " Ta fada kanta a kàsa. "Haka zalika Waheedah... Kema ki ja kankantar shekarun ki. Ki bata girman ta. Kinji ko?" "Eh. Insha Allah. " "Tohm Masha Allah. Allah ya maku albarka . " "Allahumma Aamin." Haka dai aka shiga jan kunnen su. Kowanne yana tofa albarkacin bakin sa. Daga karshe a ka kira Ummimi a waya na fefen bidiyo wata video call. Itama ta tsawatar musu sosai. Sai bayan sunyi ishai tukun sannan suka dauki hanyar gidah. Ahlam ce agaban motar. Ya yinda Waheedah ke zaune a baya. Zayn yana tukawa. Saitin mirror din sa na kallon Waheedah. So yake kawai su kebe da ita ya rarrashe ta. Ya gano tsantsar fargaba acikin kwayar idanun ta. Ya tsaya a tukubar mai kazar hausa. Fita yayi zuwa tukubar ya tsaya suna ciniki da me naman. Gaban Waheedah na tsananta bugawa. Ji ta ke tamkar ta bude kofar motar ta fita wajen Zayn ta tsaya. Ahlam ta saka hannu ta kara volume din radio da ke yi ahankali. Wa'azin marigayi sheikh Ja'afar Adam ne ke yi. Mai taken: ILLOLIN CIN AMANA... Waheedah wani abu ya tokare mata a makogaro ganin Ahlam din yadda take kwafa tana mai sake karo volume din gidan rediyon. Ta kuma san saboda ita tayi hakan... Wato taci amanar ta data auri Ya Zayn..? Allah ya temaka Zayn ya dawo cikin motar. Bayan ya ajiyewa Ahlam leda daya agabanta. Daya ya mikawa Waheedah. Ta hanyar ajiye mata a gaban kafafun ta.. Zayn ya rage sautin rediyon. Kunnuwan sa suka jiye masa wa'azin da akeyi a kan illar cin amana. Ya kuma gano saboda Waheedah tayi hakan. Ya tashi motar suka hau kan titi. Har suka karasa gidah kowannen su da sake saken da yake yi acikin zuciyar sa. Har wani sara masa kan sa ya shiga yi. Yar ledar da ke hannun sa karama ya mikawa baba mai gadi. Baba mai gadin nata doka musu gaisuwa. Suka tunkari kofa. Waheedah na daga gefe. Zayn ya matsa zai kamo hannunta ta matsa da sauri. Yana karasa bude kofar. Ahlam ta shiga ciki. Ta tsaya tana bin kayan gidan da kallo. Ta tabe baki ta haura sama abun ta. Waheedah ta shige cikin dakin ta da sauri. Zayn ya bi bayanta. Idanuwan ta ta sauke akan sa . Gaba daya a tsora ce ta ke. Ya tunkare ta. Ta shiga ja baya har ta jingina da jikin drawer. Tururun numfashin sa ya doki kofofin hancin ta. Ya saka hannun sa ya daga fuskar ta da ta saukar kasa. "My baby....." Ya fada ahankali yana mai yawo da yatsan sa daya a tsakanin girar ta. Ta kasa jure salon sa. Ta juyar da fuskar ta gefe. Ganin haka yasa ya janyo hannunta ya zaunar da ita a bakin gado. Hannun ta cikin nasa .... Ya shiga matsawa ahankali. Hawayen da take ta makalewa ne suka shiga zurara a fuskar ta. "Dan Allah ki dai na zubar mun da tsadaddun hawayen nan naki... Kina daga cikin mutanen da ba zan taba mantawa da su ba a rayuwata. Kin zamo cikin tunani na. Bana fatan zuwan wani abu da zai zamo silar rabuwar mu, ko da a ce mutuwa ce. .. Kar wani abu ya daga maki hankali ko ya saka maki tsoron wani abu a QALBin.. ki sani FARHATAL ki shine nawa...." Ya karasa fada hade da rungumar ta tsam a jikin sa... Ya saka hannun sa daya yana mai shafa gadon bayan ta. Ahankali cikin muryar lallashi da tausasar wanda ake lallasa ya cigaba da cewa, "Ki kasance mai daga kanki ki kalli sararin samaniya a cikin kowane dare, karda ki furgita a lokacin da kika hango wata mai tsananin haske, ni ma na yi hakan kuma na samu ganin wata tauraruwa mai haske idaniya da kore damuwar QALBi tah wato ke. ..." Dan murmushi ta yi. Ya lakuce mata kumatun . Hade da sumbatar gefen kumatun ta. "A kullum na kan kwanta da tunanin ki, na kuma farka a cikin mafarkina, na gan ki zaune kusa da ni, a cikin wani lambu ma'abocin tsintsaye da furanni. Tabbas a lokacin murmushinki ya fi komai jan hankalina, muryarki kuma ke samar da nutsuwata...." Ta daga kai ta kalle shi ..Dai dai lokacin da shi ma ya sauke na sa idanun akan tah.. Idanuwan su suka sarke waje daya.... Kallon kauna suka shiga yi wa junan sa. Ya yinda idanuwan su ke bawa juna labarin zukatan su . Ya rankwafar da kan sa. Ya yi na sarar hade bakunan su waje daya. Ya yinda dayan hannun sa ke tallafe da ita a jikin sa. Sumbatar ta yake cikin so da kauna,. Bugun zuciyoyin su ya tsananta. .. Tamkar zasu faso saboda yadda suke bugawa a tare. Sun dau tsawon lokaci a haka... Kafin ya zare bakin sa ahankali. Ya tallabo fuskar ta. Idanun sa zube acikin nata ya cigaba da cewa, "Duk inda ya tafi, ko me yake yi yana tunanin ki. Ko bacci yake yi ko a farke yake, yana hasaso murmushinki. A dukkan lokacin da kika yi nesa da shi, wajen ganin fuskarki ba ya bukatar hotonki. Karda ki yi tunanin wani ne na daban face ni. Ina matumar son ki... Ina kaunar ki... If you replace L in life with W, you get wife. That is because life isn’t worth living without a lovely wife like you. I love you darling...." Dan murmushi tayi. Tamkar ana ingizata. Ta samu kanta da daga hannun ta ta dora a kumatun sa. Ya langabar da kansa bayan ya saka hannun sa akan nata hannun... "Ka tashi..... Ka.., Ta fi." Ta fada masa a rarrabe.. "No ba inda za ni..." "Please .." Ya sauke zuciya kawai. Yana mai jan kasan leben sa. "Me zaki bani na goodnight? Uhm?" Mikewa tayi. Ta riko hannun sa. Yabi ta.. Suka wuce kofar bandaki kenan ya tirje.. "Ba wanka za mu y..." Bai karasa ba ta dora yatsanta akan labban sa... "Sai da safe .... " Ta bude kofar dakin don ya fita . Ya tura kofar da kafar sa. Ya jingina da bayan sa ajikin kofar. Bayan ya rungumo ta tsam a jikin tamkar za'a kwace masa ita.. "Ya zanyi da rashin ki a kusa da ni daren yau.... Uhm? My baby..." Ya fada yana mai showering mata kisses . "Dare yana ja...." Ta fada murya kasa kasa. Kafin ta sake cewa, "Ka je.... Ka ki tafiya .." "To bani abunda ko na kwanta zan dinga tunawa .. Kinji my baby?" Dan murmushi ta kakaro ta saki. Ta kamo hannun sa daya. Bayan ta zuba masa manyan idanun ta akan sa. Cikin murya cunkushe da sakon da kauna ke kwarara a zuciya. Cike da lafuzza masu tarairaya ta samu kanta da cewa, "Rayuwata ta kasance rataye cikin tarkon soyayyar ka, ka 'dana kuma ya kama ni. A dukkan lokacin da na kalli kwayar idanuwanka, na kan ji wani shauki mara misaltuwa. Inaa kaunar ka har cikin QALBi tah .. Domin kai din FARHATAL QALBi ne agare n...." Bata karasa ba. Ya burkita ta . Ya samu kansa da bata rantsattsiyar sumba mai gauraye magudanar jini da tsoka. Mai kuma bayyana sakon ZUCIYAr sa agare ta. Hadi da jin dadi da yabawa bisaga kalaman ta. Sun matukar sanya shi cikin FARHATAL QALB..... Ta zame kanta daga jikin sa. Ta fuce daga dakin. Ya bita da sauri. Kitchen ta nufa ta zuzzuba girkin da tayi acikin freezer ta rufe. Sai bin ta yakeyi. Data tsaya zai naniketa ta hanyar rungumar ta ta baya.Tanata yakice shi ya ki Ta koma daki . Ya sake bin ta "Dare fa yana ja..." "Wai meyasa kike korata ne? Bayan yau ma fa akwai karatun dana ce zan kara miki haske .." Ya karasa fada yana mai daga mata girar sa daya . Da lumshe idanu yana sakin wani shu'umin murmushi . Tayi saurin turashi wajen parlor ta rufe kofar da mukulli. Ya saki tattausan murmushi kawai. Ya haye saman wajen Ahlam Ya yinda Waheedah ta jingina da kofar dakin..Hawaye daya na bin daya. Bata taba sanin zata zubar da hawaye akan hakan ba. Menene hakan? Ta tambayi kanta. Wata zuciyar ta bata amsa da kishi ne......🤣🤸 _INA MASOYA KUMA MA'ABOTA KAMSHI MA SU KAUNAR KAMSASAWA A KODA YAUSHE? DOMIN KAMSHI RAHAMA NE.._ _TO KU MATSO, DOMIN WANNAN KARON MA ZAFAFA BIYAR SUN ZO MU KU DA TALLAN MASARAUTAR KAMSHI NA KAMFANIN TURAREN *YERWA INCENSE AND MORE*_ _A *YERWA INCENSE AND MORE* ZA KU SAMU TURARUKAN WUTA NA *GIDAH, NA KAYA, NA TSUGUNNO* BA A NAN KADAI SUKA TSAYA BA. AKWAI *KHUMRAHS* MASU KAMSHIN LARABAWA DANA FRUITS KAI DAMA KAMSHIN TURAWA. AKWAI KHUMRAHS TA MATAN AURE DA TA YAMMATA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN WANKA DANA SHAFAWA BAYAN AN KAMMALA WANKA.* BA ANAN TURARUKAN NA SU SUKA TSAYA BA. AKWAI *KULACCAM* MAI MATUKAR KAMSHI DA SANYAYA ZUCIYA, SANNAN SU NA DA *MADARORIN TURARUKA NA JIKI DA NA KAYA*_ _AKWAI TURAREN *AL'AJABU NA TSUGUNNO DA KHUMRAH* DIN SA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN GASHI NA CREAM DA KUMA SPRAY DIN SA NA FESAWA*_ _BA ANAN SUKA TSAYA BA. SU NA DA *TURAREN MOPPING, DA NA BANDAKI AKWAI NA RUWAN WANKI DA NA FESAWA A DRAWER KO AKWATI*_ _AKWAI KAYAN GYARARRAKI NA FATA. KUJERAR TSUGUNNO, KASAKE NA WUTA, COAL IGNITER TA KUNNA GARWASHI, ELECTRIC BURNERS DA ENGLISH COAL_ _AKWAI LAFFAYAS DA SAURAN TURARUKA NA KAMSHI KALA KALA_ _SU NA BADA KAYAYYAKIN SU AKAN FARASHIN SARI KO SAYA AKAN DAYA DAYA. SANNAN SUNA TURA KAYAYYAKIN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE. KAYAN SU YAN CHADI NE DA SUDAN DA KUMA YERWA WATO MAIDUGURI._ _KYAU, INGANCI DA RAHUSA SAI KAYAYYAKIN KAMFAMIN YERWA INCENSE AND MORE. SAI KUN GWADA ZAKU BAMU LABARI_ _NAMBAR TARHON SU DA ZAA KIRA KO MUSU MAGANA TA WHATSAPP ITACE: 08095215215_ _INSTAGRAM HANDLE DIN SU: @yerwaincense_and_more_ _YERWA INCENSE AND MORE: A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS AND MORE_ ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 [11/23, 9:02 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:69_ _WANNAN LITTAFI DA MA SAURAN NA *ZAFAFA* NA *KUDI* NE. DAN ALLAH KI/KA BIYA KUDI KI/KA MALLAKI NA KI. DON GUDUN SHIGA HAKKOKIN MASU RUBUTAWAR DA MA WADANDA SUKA CIRE KUDI SUKA SAYA..._ _AREWABOOKS👇_ https://arewabooks.com/book?id=63397750fbef002844646ad3 ___ Tamkar ba zai tura kofar dakin ba. Sai kuma ya saka hannu ya murda handle din ya shiga ciki. Bakin sa dauke da sallama. Amsawa tayi. Tana zaune agaban mudubi . Sanye cikin kayan bacci. Ya yinda man kitso ke hannun ta tana mai oiling gashin na ta. Dan kallon ta ya yi. Hankalin ta na kan abunda take yi. Don haka ya karaci zaman sa. Sai kuma ya mike ya fice. Yana fita ta juya ta bu kofar da kallo. Ta sauke nannauyar ajiyar zuciya kafin ta mike ahankali cikin sanda tabi bayan sa. Kofar dakin sa ta nufa .. Har ta saka hannu zata bude kofar sai kuma ta fasa. Ta kasa kunnenta jiyo tamkar muryar sa.. "Kin kwanta ne.....? Uhm? Okay baby. Ki mun kiss sai ki kwanta .No wanka zan na tafi. Wai meye ne kike ta takura na tafi wajen Ahlam? Please ki sa ka wa zuciyar ki hakuri. Ba zata maki komai ba. Ba ki da lefi . Bakisan da aure na ba. Aka auramun ke. Biyayya kawai ki kai wa iyayen ki kike zaune da ni. Tohm. Your wish is my command my princess. Bara na yi wanka na tafi. Muah." Ya sakar mata kiss daga karshe bayan ya karasa wayar. Ahlam da ke labe idanuwan ta sun kawo ruwa da sauri ta koma dakin ta. Ta kifu akan gado ta shiga ruzgar kuka. Wace iriyar kiyayya Zayn ya ke mata har haka? Da sai Waheedah ta ce yazo wajenta zai zo? . Shi kuwa Zayn yana karasa waya da Waheedah ya ajiye wayar yana bin ta da kallo. Kafin daga bisani ya shige cikin bandaki. Wanka yayo ya shafe jikin sa da turaruka masu dadin kamshi. Ya zura kayan bacci ya fice daga dakin zuwa na Ahlam. Tun daga bakin kofar yake jiyo shesshekar kukan ta. Hankalin sa ya soma tashi. Baya kaunar kukan wani saboda raunin da ke cikin zuciyar sa. Ballanta kuma musabbabin kukan saboda shi ne .Bare kuma kukan ma daga mace, Macen ma yar uwar sa. Kuma mata agare shi. Ya bude kofar dakin cikin sanyin murya ya yi sallama. Tanata rera kuka ahankali da alama ma bata jiyo shigar ta sa ba.. Kukan nata na daza dugunzuma shi. Hadi da karyar masa zuciya. Ya zauna daga kusa da ita. Ya dan langabar da kan sa saitin inda take kwancen. "Ahlam...." Ya fadi sunan ta ahankali cikin kulawa . Bata amsa shi ba. Ta cigaba da kukan. Kanta ya dau zafi. Abun ka da farar mace tuni fuskar ta har tayi ja. Ya dan sake matsawa daf da ita. Ya saka hannu ya tarota jikin sa ta shiga janyewa. "Ka rabu da ni. Ka tafi wajen matar ka wacce kafi so da kauna. Daman ita ta tursasa ka ka hawo waje na ai...Ka kyale ni" Yana karasa jiyo karshen zancen ta ya gano tayi eavesdropping wayar da yake da Waheedah kenan. Hakan ya sashi murmushi. 'kishi... Mata halayen su sai su' Ya fada cikin zuciyar sa hade da sosa keyar sa. Ya rage sautin muryar sa. Cikin kulawa da tarairaya ya janyo ta jikin sa duk kuwa da zame nata jikin da ta ke. Hannun sa daya na shafa gadon bayan ta. Ya rungume ta tsam a jikin sa. Yana mai hura mata iskar bakin sa cikin wani salo na kwarewa da tarairaya . "Ahlam.... Dearest wifey na. Ni ya dace nayi fushi da ke fa... Baki mun magana ba at all tun a gidan mu. Sannan na dakko ku a mota na kawo ku. Har ya zuwa nan still baki ce mun ci kan ka ba. Na shigo nan wajen ki kika ba banza ajiya na. Na tafi daki na... Please ki dai na jin haushin Waheedah. Wallahi Waheedah bada masaniyar ta aka auramun ita ba. Waheedah batasan ni ne wanda aka aura mata ba sai bayan an kai lefe ranar da aka daura auren... Har ca tayi na same ki ki umarce ni na rabu da ita. Ba zaki gane ba ne duk yadda zan fada. Amman tana ganin kimarki da dattakon ki da girman ki ... Inason ki ajiye a doron zuciyar ki wallahi Waheedah bata ci amanar ki ba. Ahlam na fara kaunar Waheedah tun kafin a daura mana aure da ke. Wannan shine zancena gaskiya. Idan da wanda zaki ji haushi ni ne ba ita ba. Sab..." "Karka karasa.... Daman na dade da sanin har yanzu babu kauna ta acikin ka...Ka tsane n ...." Bata karasa ba. Ya hade bakin su waje daya. Duk yadda Ahlam ta so yakice nata. Zayn ya hana. Ta hanyar tallabo fuskar ta da hannun sa. Don bayason yayita bata hakuri ta kalamai. Gwara ya kashe mata jiki gaba daya. Sai daya ga ji don kan sa tukun sannan ya zare nasa. Yana mayar da numfashi. Hade da sakin murmushi .cikin muryar lallashi yace, "Uwargidah ran gidah.... Uwargidah sarautar mata. Uwargidah kujerar tsakar gidah... No matter what happens, you will always remain my biggest priority. I promise never to disregard your wishes again. Will you forgive me for what I have done? Ahlam, Wallahi. I never meant to insult you, hurt you, or put you through pain, and I promise to never do this again. I am sorry, please forgive me...Kin yafemun? Uhm? " Yana magana yana goga hancin sa akan nata karan hancin. Kamshin turaren jikin su nata dukan hancin su. Ya bada wani sanyayyan kamshi mai matukar sanyaya zukatan masoya. "I love and miss you....." Ahlam ta fada tana mai saka hannu akan fuskar Zayn.. "I love and miss you too ." Ya fada yana mai lakuce mata kumatu. "Ba wani nan..." Ta fada tana dariya. "Kin manta favourite buddy na ce ke? Tun kafin ki zama mata agare ni" Ta danyi murmushi. Zayn ya sake janyota jikin sa. Ya gyara masu kwanciya. Ya saka kanta akan kirjin sa. Ya yinda hannun sa ke shafa kwantaccen gashin ta da ke kamshi. "Ki amince mu yi tsaftatacciyar soyayya. Domin Ahlam, a duniya babu abun da ya kai samun masoyi dad'i, Buri na yanzu bai wuce na ganin hadewar kan ku da Waheedah ba. Zanyi alfahari da ku a duk inda na kasance..." Ahlam ta sauke nannauyar ajiyar zuciya. Kafin tace "Ina kallon Waheedah tamkar Nadra awaje na. Muka sake kusanci ta hanyar dawowar ta gidah na gaba daya. Then all of a sudden ace itace wadda ka auro ? A karkashi na fa ta ke Zayn " Zuciyar sa ta dan masa zafin kalamanta na karshe. Amman ya danne ya ce da ita, "Ai na gaya miki ba wai dawowar ta gidan nan na fara kaunar ta ba. Zan iya ce maki ban san so ba sai akan Waheedah... Sannan Waheedah ba'a matsayin yar aiki aka bamu ita ba kema kin sani. Domin ba biyan ta muke ba.... Ahlam ki fuskanci gaskiyar zance. Dan Allah maganar nan ya kamata ki mata duba na tsakani. Ya kamata ace wadannan abubuwan duk an wuce su. Mu rungumi kaddara." "Amma Zayn k..." Bata karasa ba ya janye ta daga jikin sa zai tashi. Tayi saurin riko shi tana langabar da kai. Domin ita kanta tasan tsawon lokuta data diba bata tare da shi har jinya tayi awajen Ummimi . Tana matukar kaunar Zayn. "Shikenan nayi shiru..." Ta fada kanta a kàsa. Dan murmushi yayi. Ya koma ya kwanta. "Abunda ya faru haka Allah ya kadarta. Sai fatan Allah ya kara mana zaman lapia da kaunar juna. Hadi da yalwar arziki da wadatar zuci . Ko?" "Eh...." Ta amsa shi . Tana kallon fuskar sa. Hannu ya saka ya kashe bedside lamp ya gyara kwanciyar su. Ahlam ta kankame shi sosai tamkar za'a kwace mata shi .. Daga nan kida ya soma canza salo. Suka shiga bude wasu shafukan na soyayyar su. Zayn yayi mamakin yadda Ahlam ta ke bashi hadin kai ba tare da kosawa ba kamar a baya. Nan da nan kuwa suka shiga faranta wa junan su. Zafafan kisses Zayn ya shiga showering jikin Ahlam da su. Ya kuma ji ta yadda yake muradi. Domin tasha gyara awajen Ummimi. Ta kanas aka dakko mata me gyaran jiki ta gyareta ciki da waje. Ranar dai saboda tsabar rashin juna da sukayi. Na ramakon kaunar da suka nunawa juna adaren jiya har makarar sallar asubahi suka yi. ×××× Waheedah dakyar ta iya tashi alarm nata dokawa. Taci mamaki da Zayn bai tashe ta ba yau . Allah ya temaka ta seta alarm. Domin shi ke tashin ta sai kuma ya wuce zuwa masallaci. Amman hakan ya mata dadi gudun tasowar fitna. Kafin Ahlam din taji haushi. Tanata sauri ta dauro alwala tayi sallah. Ta kwanta akan sallaya bacci ya dan dauketa na yan wasu mintina kafin ta mike ta shige bandaki. Tayo wanka saboda lectures din safen da zatayi. Ta zura kayanta bayan ta shafa mai. Ta goga hoda sama sama da man lebe bayan ta zizara kwalli Kitchen ta bude ta shiga. Cikin sauri ta tafasa shayi ta zuba a flask. Ta kai kayan tea din kan dinning area da bread ta ajiye da Nutella/spread. Tana cikin gyara zaman mayafin ta. Sai ga sakkowar Ahlam din da Zayn a tare. Idanun sa fes akan Waheedah . Sai sako yake aika mata ta kallon da yake bin ta da shi. Tayi azamar kauda kanta gefe . "Ina kwanan ku?" Ta gayshe su a tare cikin ladabi Zayn ya nufeta da sauri yana murmushi. Zai rungume ta ta ja baya da sauri. Ahlam na hankalce da su ta kauda kai gefe "Zan tafi lectures ne. Ban dade da shiryawa ba. Na kusa makara ne. Ban samu na hada breakfast ba. Sai tea kawai da bread." "Sannu da kokari, My Baby." Ita dai ta kakaro murmushi kawai. Tayi hanyar fita, "Na tafi school." "Ki jira ni...." Ya juya wajen Ahlam da ke zaune akan kujera. "Zan kai ta school ..." "Alright." "Daga can zan wuce aiki...." "Ba zaka dawo ka ci abincin ba?" Ya dan ja kasan leben sa. Kafin ya daga kai . "Zan dawo tohm. Bari na kai ta." Da sauri ya fice har yana tuntube. Waheedah tayi gaba ta fice daga gate din. Bai tsaya jiran baba mai gadi ya tura gate din da kansa ya futar da motar. Ya sake rufe gate din bayan ya fitar da motar daga cikin gidan. Tana tafiya ahankali tamkar wadda kwai ya fashewa a ciki. Ya tashi motar ya tuka har inda take tafiya. Ya zuge glass din. "Shigo na kai ki ..." Dan kallon sa tayi ta cigaba da tafiyar ta. Zayn abun ya so bashi dariya. Tun baa je ko'ina ba sun fara garashi kamar taya? Ya daure ya sake bin ta da motar. Ya faka ya fito daga ciki. Yayi taku uku ya riko damtsen hannun ta. "Nace ki zo na kai ki.... Meya faru ne?" "A'ina ? Na kawo maka korafi ne?" Ya girgiza kai alamar a'ah. Kafin ya riko hannunta ya jata har wajen motar ya bude ya sakata ya rufe. Ya koma wajen mazaunin driver ya zauna ya tashi motar. Yana tuki yana bin ta da kallo. "Nasan nayi lefi... Koma menene ni dai kiyi hakuri banason kina fushi da ni." "Fushi? Meyasa zanyi fushi da kai?" "Eh to ai ba haka kike mun ba. Baby." Ta kauda kai kawai tana turo baki gaba. Ya faka motar a gefen titi yana binta da kallo. "Zan makara fa..." Ta fada cikin muryar shagwaba. "Mu tafi kenan?" "Uhm." Ya danyi murmushi tukun sannan ya tashi motar. Suka dauki hanyar makarantar su.. Hannu ya saka ya kunna speaker din motar. Wakar indila ta love story ce keyi ahankali... "Wifey...I may not be able to say how much I love you or just how special you are to me, but I can say that my world is full of smiles and happiness whenever you are around. I love you with all my heart... Budemin na shigo kofar ZUCIYAr ki , Da sannu zan zamo dauwamammen FARIN CIKIN da zai bunkasa dukkan wani farin cikin rayuwar ki da mu baki daya.... Ki budemun..." Dan dariya ce ta kufce mata. Ta yi tana kallon sa. "Me zan bude?" "Zuciyar ki.... Zan zamo miki *FARHATAL QALB* da zaki gasgata abun da nake fada.." Hannun ta ta saka ta kare fuskar ta. Har ga Allah kalaman sa na dulmiyata cikin kunya. Har ta rasa ina yake nemo wadannan manya manyan kalaman na hausa.. "Wai meyasa kike jin kunya ta ne..?? Mijin ki ne fa ni... Ba yayan ki ba " "Kai Yaya na ne?" "A'ina na zama Yayan ki?" "Ya Zayn..." "Na raba ki da wani Ya Zayn. Ina mjin ki mu gama sharholiyar mu a gidah daya. Daki daya. Gado daya... Ki ce mun Ya Zayn? Noo! Ban karba baa wallahi." Dariya ta kyalkyale da ita. Daman kuma dariyar yake son sakata. Don haka shi ma ya murmusa kafin ya sake cewa, "Allah bana so. Ki sama mun pet name haka. Cuz I won't accept Zayn or ya Zayn ever again .. " "Toh.." Lakuce mata gefen fuska ya yi. A haka suka karasa cikin makarantar yana ta tsokanar ta. Ya curo kudin abinci dana handout ya zura mata acikin jaka. Bayan ya bata zazzafar sumba guda daya Tayi masa godiya. Kafin ta sauka ta shige cikin aji Bayason rigimar Ahlam. Da wajen aiki zai saboda lokaci ya ja Ya koma gidah. Yaci abincin a tsaitsaye . "Me zaa dafa maka da rana?" Sai da ya kware don mamaki. Tayi murmushi tana kada kai. "Kome kika dafa... Less spicy." "Alright..." Tashi yayi ya sumbace ta a gefen fuska . Ya mata sallama ya tafi aiki. Yanata mamakin wai Ahlam ce me tambayar abincin da za'a dafa? . Cike da farin ciki ya nufi mota ya wuce wajen aiki...Yana jin wata nutsuwa na zagaye shi da annushuwa. Hankalin sa a kwance. Yanata adduar Allah ya tabbatar da wannan zama nasu cikin zaman lumana da kaunar juna da kuma yalwar arzuka... ××× Rayuwa na ta gudu, Haka zaman nasu ya kasance cikin Alhamdulillah,. Dan kowane rayuwar aure yana da ups and downs dinsa. Waheedah na kokarin bawa Ahlam girma. Ta na kuma bin ta da yadda ta so. Hakan ya sa Zayn ganin tamkar ana kwarar Waheedah. Duba da sai yadda Ahlam ta so take bin ta... Ga tunkaho da nuna mata gadara da karfin iko akan gidan. Tamkar na ta ne ita daya.. Don haka Zayn ya tunkari mahaifan sa da maganar canzawa Waheedah gidah. Ko zaman lapia zai kara wanzuwa dik kuwa da ahakan ma Alhamdulillahi.. Sun amince da maganar sa. Don raba gidan ma wani kwanciyar hankalin ne. Da dai-daita tsakanin su. Domin wata kazantar da ba ka gani ba tsafta ce. Nan da nan kuwa farfesa Adams ya ba wa Zayn wani gidah bungalow (flat/marar bene.) Kyauta. Mai kyau da shi a layin su Haj Hameedah din amman daga karshe yake shi ta baya. Zayn ya saka aka fente masa shi. Aka sake gyara shi sosai. Ya zuba masa kaya masu matukar kyau da tsada. Ya kuma samu Ahlam da zancen tayi murna kwarai da gaske. Domin tafu kaunar ita kadai anata gidan ta bararraje yadda take so.. Zayn bai gayawa Waheedah ba. Sai ana'i satin da zata koma. Suna zaune a parlour su ukun . Suna kallon film din titanic. Yana shan fruits din dake gaban sa. Suna hira jefi jefi. Ya ce, "Kun kasance duk abin da na taba so a soyayya. Kun sanya ni jin ana kaunata ta hanyoyin da ba zan iya tsammani ba. Ba zan taba neman karin ba. Ina son ku da ni tare har abada. Daga yanzu har zuwa numfashi na na karshe, zan ci gaba da kaunarku..Ina son ku sosai ..Na rasa yadda zan yi da son ku har ban san kalmomin da suka dace ba don bayyana abin da nake ji game da ku. Babu wata kalma da zata iya misalta kaunata a gare ku! Na kuma ji dadin yadda kuke mu'amala a yanzu sosai... Har cikin rai na nake jin dadin hakan. Allah kuma ya kara mana zaman lapiya Amin ya rabbi..." "Amin...." Suka amsa baki daya. "Ke Waheedah baki sani ba. Amman Ahlam ta sani . Na sanar da ita .." Waheedah ta daga kai ta kalle shi ya jinjina mata kai alamar tabbatarwa. "Nan gidan kamar yadda yake da sunan Ahlam .. Kema Allah yayi na sama maki wani matsugunin wanda yake da sunan ki kema... Amma fa wani hanzari ba gudu ba... Ba bene ba ne flat ne.. Sannan kuma ba anan unguwar ba ne... A tasu Maa ne." Ya fada yana tsokanar Waheedah daga karshe. Wani FARIN CIKI ne ya mamaye ZUCIYAr Waheedah da gauraye . Murmushin fuskarta yaa fadada. Kai kana kallon ta kasan taji dadin zancen sa. Ba dan Ahlam na wajen ba. Har tukwicin sumba ta so ba shi. Sai ta danne dai . Ta shiga godiya agare shi. Zayn yaji dadin hakan kwarai matuka. Ahlam ma ta tayata farin ciki. Ana'i washegari zata koma Zayn ya kai su gidan su wajen Haj Hameedah da Haj Aisha. Tun safe har rana. Da rana kuma ya dau Waheedah ya kai ta wajen Umman su gidan gwaggo haule. Acan ta karasa wuni har dare. Washegari kuma akai mata rakiya gidan ta dake nan layin su The Adams family amman daga karshe. Tsayawa bayyana yadda gidan ya tsaru ma bata lokaci ne. Komai yaji zam zam.... Sai fatan Allah yasa a tsofe lapia yasa kuma an shiga a sa'a. Ya kuma kawo musu zuriya dayyiba. Domin har yanzu shiru daga Ahlam din har Waheedah. Gashi tuni har zahara'u yar Marka ta haihu. Ba tazara da ke kwanika ta keyi ko auren ta na baya. Shekara na cika ta sake sullubo wani. Ta shiga renon su su biyu . *GIDAN MALAM NA LADO* _INA MASOYA KUMA MA'ABOTA KAMSHI MA SU KAUNAR KAMSASAWA A KODA YAUSHE? DOMIN KAMSHI RAHAMA NE.._ _TO KU MATSO, DOMIN WANNAN KARON MA ZAFAFA BIYAR SUN ZO MU KU DA TALLAN MASARAUTAR KAMSHI NA KAMFANIN TURAREN *YERWA INCENSE AND MORE*_ _A *YERWA INCENSE AND MORE* ZA KU SAMU TURARUKAN WUTA NA *GIDAH, NA KAYA, NA TSUGUNNO* BA A NAN KADAI SUKA TSAYA BA. AKWAI *KHUMRAHS* MASU KAMSHIN LARABAWA DANA FRUITS KAI DAMA KAMSHIN TURAWA. AKWAI KHUMRAHS TA MATAN AURE DA TA YAMMATA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN WANKA DANA SHAFAWA BAYAN AN KAMMALA WANKA.* BA ANAN TURARUKAN NA SU SUKA TSAYA BA. AKWAI *KULACCAM* MAI MATUKAR KAMSHI DA SANYAYA ZUCIYA, SANNAN SU NA DA *MADARORIN TURARUKA NA JIKI DA NA KAYA*_ _AKWAI TURAREN *AL'AJABU NA TSUGUNNO DA KHUMRAH* DIN SA_ _SANNAN SU NA DA *TURAREN GASHI NA CREAM DA KUMA SPRAY DIN SA NA FESAWA*_ _BA ANAN SUKA TSAYA BA. SU NA DA *TURAREN MOPPING, DA NA BANDAKI AKWAI NA RUWAN WANKI DA NA FESAWA A DRAWER KO AKWATI*_ _AKWAI KAYAN GYARARRAKI NA FATA. KUJERAR TSUGUNNO, KASAKE NA WUTA, COAL IGNITER TA KUNNA GARWASHI, ELECTRIC BURNERS DA ENGLISH COAL_ _AKWAI LAFFAYAS DA SAURAN TURARUKA NA KAMSHI KALA KALA_ _SU NA BADA KAYAYYAKIN SU AKAN FARASHIN SARI KO SAYA AKAN DAYA DAYA. SANNAN SUNA TURA KAYAYYAKIN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE. KAYAN SU YAN CHADI NE DA SUDAN DA KUMA YERWA WATO MAIDUGURI._ _KYAU, INGANCI DA RAHUSA SAI KAYAYYAKIN KAMFAMIN YERWA INCENSE AND MORE. SAI KUN GWADA ZAKU BAMU LABARI_ _NAMBAR TARHON SU DA ZAA KIRA KO MUSU MAGANA TA WHATSAPP ITACE: 08095215215_ _INSTAGRAM HANDLE DIN SU: @yerwaincense_and_more_ _YERWA INCENSE AND MORE: A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS AND MORE_ ❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥❤‍🔥 *_ZAFAFA BIYAR din samari ne a rayuwar INAYAH,kowanne a cikinsu akwai wani murdadden Al'amari da ya shata layi tsakaninsa da ita,wawakeken sirri wanda a koda yaushe take kiransa da SANADIN LABARINA_* *_Amma babban abun mamakin a koda yaushe shine,ita dai tasan cewa BABU SO tsakaninsu MEYA KAWO SHI?_* *_Duk da haka tana tunanin yun qundun bala ta fitar da FARHATUL K'ALB a cikin ZAFAFA BIYAR din samarinta,duk da batason su zame mata GURBIN IDO wanda har kullum ba ido bane_* 😄😄😄😄😄😄😄 *YA KUKAJI SALON MASU KARATU?* *YADDA SALON YA BAMBANTA DAKO YAUSHE HAKA LABARAN SUKA BAMBANTA DA DUKKA LABARANMU NA BAYA* INAYA(riba biyu)___mamughee SANADIN LABARINA___Rano BABU SO___Billynabdul FARHATUL K'ALB___Miss xoxo GURBIN IDO____Huguma *ZAKI YARDA AYI TAFIYAR NAN BABU KE MADAM?* *_GARZAYA KI BIYA NAKI KUDIN KAN FARASHI KAMAR HAKA_* Biyar:::1k Hudu:::700 Uku::::500 Biyu::::400 Daya:::300 *_zaki saka kudin ta wannan account number din_* HAFSAT UMAR KABIR 2270637070 Zenith bank *Saiku tura shaidar biya zuwa ga* 07040727902 *IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKU TURA TA NAN TARE DA SHAIDAR BIYAR* 09134848107 *_THANKS FOR THE CONTINUED PATRONAGE_*🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰 [11/23, 9:02 PM] Mummyn Yara: _*FARHATAL-QALB*_ _(FARIN CIKIN ZUCIYAH)_                      💞 _NA_ _NANA HAFSATU_ _(MX)_ _AREWABOOKS:MISSXOXO_ _WATTPAD: MISSXOXO00_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _PG:70_ *_FINALE/END (KARSHE)_* _______   **Jikin na Marka ya sake saaki. Baki daya sai dai a kwantar a tayar. Sauki daya ta samu ta hanyar maganar ta da ta dawo. Amman itama dakyar maganar ke fita. Cikin wata iriyar murya mai wahalar wa. Najib kusan kullum yana gidan. Daya dawo daga makarantar boko zai je gidan. Da ke yana ajin karshe na babbar makaranta ta sakandire. Umma Hadiza na kokarin temakawa da su Marka da yan kudade na daga ribar kasuwancin tah. Tana yi ne kawai saboda Allah da albarkacin yaranta da haifa daga gidan. Haka ma Deluwa da ke kokarta wa a nata bangaren. Don itama tanada marar lapia acikin yaranta yan biyu. Zahara'u kuma ta nuna gajiyawa. Ba sosai take zuwa gidan ba ma. Ta kance Na'Ateeku ya hanata. Ko kuma yara ba lafiya. Malam Nalado ya tsaya tsayin daaka akan rashin lafiyar mahaifiyar sa Marka. Duk kuwa da ba tsayayyakin aiki ne da shi ba. Da ake biyan sa, Aikin karfi ya saka a gaba ka'in da na'in. Ya kan je kasuwa ya yi wa yan kasuwa daako su dan bashi na cin abinci. Sai ya soke kudin sa a aljihu. Ya sake gangara wa wajen maagina yayi musu leburanci. Ko na ebo musu ruwa su ko kasa da daukar bulalluka. Ta hakan ya ke samu ya rufawa kansa asiri da kula da lafiyar Marka. A boye kuma ya kan bawa yaran inna Sa'adatu su kai mata gidan su. Deluwa kuwa wani lokacin ma ita kan temaka masa. Idan tayi cinikin abincin sayarwar da ta ke. Su zabba'u kuwa daman ba sa bi takan yiwa Marka wani abun arzikin. Kan su kawai suka sa ni. Su kance a baya ai dama Nalado da zahara'u ta nuna tafu kauna. Don haka su babu ruwan su da harkokin ta. Su kanzo dai su dubata da dan lemo da ayaba. Wataran kuma su karkade jikin su su tafi. Babu ko sisi. ××× Marka na tsakar gidah kaman kayan shanya akan tabarma . Daga gefen wajen dakin girki kuwa Deluwa ce tanata jefa danwake. Wani yaro dan gidan zahara'u yana wasa da wani kara ya daga shi sama ya cilla. Bai fadi a ko'ina ba sai fuskar Marka . Ta ke ta kece da kuka. Cikin dashasshiyar muryar ta mai fita a sarke ta ce, "Shege, Dan iska... Ka ci malafar kan uban ka Adamushe. Matsiyaci. Gayyar masifa." Gashi ba dama ta saka hannu ta mulmula wajen. Yaron ya kece da dariya. "Yi hakuri marka .." ya fada yana sake tuntsirewa da dariya . "Kai mekayi Abbati? Matsa daga nan, Sannu Marka .." cewar Deluwa da sai da ta jiyo maganganun Marka ta gano wani abun abbatin ya aikata. Dai dai lokacin da malam na lado ya shiga bayan sa kuma wani tsoho ne mai farin gemu yana dogarawa da sanda. "Assha. SubhanAllahi Marka. Menene kike kuka. Deluwa menene?" "Yo ka tambayi matsiyaciya.?  Ai so ta yi karan ya chake mun idanu nima na dai na gani tamkar yar wajen ta. Wannan mata, wannan mata, Allah dai ya kwashe miki albarka..." "Assha marka bar cewa haka.... " Malam na lado ya fada. Kafin ya sake cewa, "Ga malam me carbi na kofar dawanau ya zo duba ki." "Ayho to .. Sannu malam .." "Yauwa sannu Marka ... Ina wuni?" "Alhamdulillah Malam." "Ya karfin jikin na ki?" "Da sauki " "Masha Allahu... Ubangiji Allah ya baki lafiya. Yasa zakkar jiki ce. Allah yasa wannan ciwo na ki kankarar zunubai ce. Allah ya tashi kafadun ki.. Ya sa... Bai karasa ba zahara'u ta shigo cikin gidan tana koke koke. "Marka Allah ya isa tsakani na da ke. Wayyo Allah na. Wayyo . Wayyo ..." Duk suka tsaya suna bin ta da kallo. Malamin ya sake mayarda zaman gilashin kara masa gani cikin idanun sa. "Assha.... Wacece wannan din?" "Zahara'u ce autar mu." Malam na lado ya fada yana matsa yatsun sa. "SubhanAllahi.... Ki ke fadaawa mahaifiyar ki wadannan tsauraran kalamai haka? Assha assha." Zahara'u ta zube a jikin bango tana mai harba kafafun ta. "Ya shika ni .... Shi ma ya shika ni. Shika 3 kuma. Yace ba zai iya dawainiya da yara majinyinta har biyu ba. Munje asibiti an gwada su. Suna da ciwon amosanin jini ta sikila (sickle cell..) wayyo Allah na... Marka kin cuce ni.. Kin ha'ince ni. Allah ya isa tsa... Malam na lado ya samu kansa da faskara mata zafafan maruka har biyu hagu da dama na fuskar ta. Marka ta sandare da jin bayanin zahara'u. Ciwon amosanin jini yaran zahara'un ke da shi? Maganganun Najan Isubu suka shiga dawo mata na shekarun baya.. Alokacin da zata hada Waheedah da shi. Inda Najan ke ce mata Na'Ateeku fa shima ba lafiyar ce dashi ba. Wani tokararren abu ya tokare mata a makogaro . Sai dai idan Hadiza ce ta kai sunan ta gidan boka. Dattijon ya dube su duka. Yana wa malam na lado kallon karin bayani. Nan dai Nalado ya sheda masa komai . Tun faruwar neman da Na'Ateeku yayiwa yar wajen sa Waheedah. Da yadda auren ya koma kan zahara'u. Da tarihin ciwon da ke kan Najib da ma marigayi yayan su Waheedah, wato Kamal. Marka ta kece da kuka... Cikin muryar me cunkushe da damuwa tace, "Ko kaffara ba zan ba sai dai idan Hadiza ke bibiyar mu da sihiri. Ta jefe rayuwar mu baki daya.... Ya zaai ace. Da fari bayan da nace tabar gidan nan tin da dama auren ya kare tuni. A ranar data tafi Adamushe ya zo ya sau zahara'u saki 3 agaban mu. Yace yara ba nasa bane. Gasunan zube muna zaune da su. Mai sunan Malam ya zo ya auro Deluwa itama gatanan yara biyu du ba lafiya. Waçcen dayar makauniya ce ma tamkar dai diyar Hadiza da ke saka gilashin kara gani to ita wannan yarinyaa ma baki daya bata gani. Akazo ranar daurin auren zainabu yar Sa'adatu a ranar mijin itama ya sauta... Sannan kuma auren zahara'u na biyu dan ana bakin ciki ta haifo har biyu shine Hadiza ta shiga ta fita ta sanyawa yaran irin ciwon yaranta su biyu. Ciwon da ya kashe dan ta na fari kamalu. Gashi Najib yana da shi shi ma. Sannan ace yaran zahara'u na wajen Na'Ateeku suma du su biyun suna da shi? Bayan ciwo ga shika har 3? Ni ma bata bar ni ba. Ta kassarani gashi nan ta lalatamun rayuwa sai dai a kwantar a tayar. Baki daya malam wannan matar ta batamun rayuwa ta da ta iyalina gaba ki dayan mu... " Malam me carbi na kofar dawanau yayi murmushi kawai. Yana mai girgiza kansa, "Ki sauri ki ce Astagfirullahi.... Wani bai isa yayi wa wani wani abun ba. Ba tare da Allah ya rubuto haka kaddarar sa zata kasance ba.... Kuma in dai Hadiza dai kike nufi wacce ke wajen haulatu yayar ta. Matar Nalado ta fari. Maganar gaskiya ba zata aikata mugun abu ba... Dukkanin abubuwan da kike fada ya shafeta haka zalika kema ya shafeki Iya. Yaranta sunada ciwon sikila. Diyar ta ya macen kuma bata gani sai da temakon gilashi. Haka zalika ke kika sanyaa Nalado ya rabu da ita..Yaran nan nata jikoki ne agare ki Marka. Ko ba komai itama uwar 'yayan dan cikin ki ce. "Kada ma ki sake cewa wani ya tozarta miki rayuwa ta hanyar sanya miki ciwo ko gurbata rayuwar ahalin ki. Wannan ba dai dai ba ne. Baki imani da kaddara ba Iya. Babu hutu da kwanciyar hankali ga bawa a wannan rayuwa ta duniya sai yayi imani da qaddarar Allah. Wato ya sakankance cewa duk abinda Allah ya qaddara mai aukuwa ne, kuma abinda be so faruwar sa ba, to haqiqa bazai faru ba. Haka kuma lallai al'umma da zata taru gaba daya domin ta cutar da bawa da wani abu, to ba zasu iya ba sai dai da abinda Allah ya rubuta zai same shi. Hakanan da zasu hadu domin su amfanar dashi, ba zasu iya ba face da abinda Allah ya rubuta. "Ma’anar Imani da Qaddara: Imani da qaddara na nufin yarda tare da gaskatawa cewa, babu wani alhairi ko sharrai da zai sami dan Adam face bisa qudura da hukunci na Allah Madaukakin Sarki. Sarki ne kuma shi, da yake aikata abin duk da ya so; ba abin da zai iya kasancewa, face da sani, da kuma yardarsa. Babu kuma wani abu a faadin duniyar nan, da yake wajen qarfin ikonsa, Madaukakin sarki ta fuskar samuwa ko rashi; shi yake samarwa da sarrafa shi. Amma, tattare da haka, ya shimfidaa wa bayinsa wasu umarce-umarce da hane-hane, wadanda a cikinsu, ya ba su cikakkiyar damar tsare alfarmarsu ko tozarta ta; babu wanda zai tilasta su. Iyakar abin da yake wurin shi ne, al’amurran za su ci gaba da gudana ne gwargwadon iko da zabin ransu. Amma, yana da kyau a sani cewa, da su bayin nasa, da wannan dama da iko da suke da su, duk Allah Madaukakin Sarki ne ya halicce su. Saboda haka duk wanda ya shiriya daga cikinsu, rahama da jinqai ne, na Allah ya sauka gare shi. Haka kuma duk wanda ya bace, hikimarsa ce Madaukakin Sarki, ta tabbatar da haka. Babu kuma wanda ya isa ya tambaye shi dalili a kan haka. Amma, baya gare shi subhanahu wa ta’alah,  kowa abin tambaya ne.        "Iya, Imanin nan kuma da iko da qudura irin na Allah Madaukakin Sarki, Daya ne daga cikin rukunnan imani, kamar yadda jawabin manzon Allah sallallahu alaihi wa sallam ya bayyana a lokacin da mala’ika Jibrilu ya tambaye shi a kan abin da imani ya qunsa. Sai ya karba masa da cewa: “Shi ne ka yi imani da Allah, da Mala’ikunsa, da littafansa, da Manzanninsa, da Ranar Qarshe. Ka kuma yi imani da qaddara ta alhairi da ta sharri.”[Muslim:8] "Ina fatan wannan dan karin haske daga cikin dan ilimin da na sani zaki duba agare shi. Ki kuma tabbatar wa kan ki da bawa baya tsallake kaddarar da Allah ya ketara masa. Imani da ita kawai zaki. Ki karba da hannu dubu. Sai Allah ya dube ki da idanun rahama ya kawowa rayuwar ki sauki... Kar Allah ya karbi ranki acikin wannan yanayin da kike ciki. Kinsan kuma Allah baya yafe zaluncin da kayiwa bawan sa. Hakanan kuma adduar wanda aka zalunta batada hijabi ga Allah .. Ki roki dukkanin wadanda kika aibata wa rayuwa ko kika zalunta. Ko Allah zai dube ki da rahamar sa. Ya sassauta maki halin da kike ciki." Hawaye suka shiga zurara daga idanun Marka.. "Allah na tuba Astagfirullahi... Ka yafe ni. Allah na karbu kaddara tah. Allah kasa hakanne mafificin alkhairi agare ni da iyali na baki daya .. Deluwa, Mai sunan Malam, Zahara'u da ma su zabba'u dan Allah dukkanin ku ku yafe mun .. " "San samu gaba daya ahalin na ki su taru waje daya. Ki nemi gafarar su. dukkanin su manya da kankana... Kinji ko?" "Insha Allahu malam... Amman bana jin zasu yafe mun. Na aikata abubuwa marasa dadi " "Zasu yafe miki insha Allahu... Domin Allah ma kullum cikin yi masa laifuka muke. Kuma idan muka roke shi yana yafe mana. Ballantana mutum dan Adam. Insha Allahu dukkanin su zasu yafe miki... Allah ya yafe mana baki daya." "Aamin Yaa rabbi." "Aamin.." "Sai ku tsayar da rana nan kusa ku tara iyalan baki daya. Insha Allah nima zan zo don tausasar harsuka. Allah ya ara mana rana yasa muna da rabon haduwa." "Amin malam. Nagode Allah ya saka da alkhairi. Ya kara lafiya." "Amin Amin tare da ke da sauran baki daya.." Yayi musu sallama ya tafi. Bayan ya kara jawa zahara'u kunne ya tsawatar hadi da mata fada sosai akan muhimmancin girmama iyaye da tausasar harshe idan zaa yi musu magana. Ya kuma saka ta bawa Marka hakuri hade da neman yafiyar ta. Malam na lado ya shige gaba yayi masa rakiya... Marka nata tsiyayar hawaye. Idan ta kallo yaran Deluwa marasa lafiya da daya makauniya. Ga tulin yaran Adamushe ga biyu na wajen Na'Ateeku masu dauke da cutar amosanin jini. Ta sake fashewa da kuka. Ganin dukkanin aibatawar da takewa yaran Hadiza . Gashinan nata ma sun samu. Gaba da baya kowanne na da irin na sa ciwon. Ga ita kanta data zama jangwam sai dai a kwantas a tayas. Gefe daya zahara'u na rera nata kukan. Baki dayan su dai zukatan su ba dadi. Damuwa ta taru ta tumbatsa ta kuma gauraye ilahirin jini da tsokar su Basu da wani sauran FARIN CIKIN ZUCIYAH.. To dama hakan abun ya ke. Idan kana yiwa kaddarar wani dariya. Sai Allah ya jarabceka da irin ta ko ya ninka maka fiye da ita. Wani tun a doron duniya yake fara ganin hukuncin Allah akan sa. Shi yasa duniyar nan kayi me kyau. Ka kyautata mu'amalar ka da kowa. Kada ka zama silar da wani zai kai kukan sa wajen Allah akan ka... Allah ya raba mu da mummunar kaddara. Yasa mu wanye kalau. Allah ka kare zukatan mu da gangar jikin mu wajen fadawa kogin aikata haramun. Ka nesanta mu da haramun ka kuma kusanta mu da aikata mekyau cikin halaliyar ka me dimbin rahama... Domin kai din mubuwayi ne gagara misali.. Allahumma Aamin. ×××× IYALAN MALAM NA LADO ME IGIYA    Bayan sati da faruwar mutuwar auren zahara'u. Kuma wanda yayi dai dai da lokacin da Marka ta saka wanda zasu hallara da ahalin ta baki daya don neman gafarar su da yafiyar juna baki daya. ... Hakan kuwa akayi. Ranar dukkanin su kwan su da kwarkwatar su sun taru a tsukukun gidan na Marka. Ciki harda Umma Hadiza da nata iyalan su biyu. Waheedah da Najib. Duk wanda ya dora idanun sa akan Umma Hadiza da iyalanta sai ya sake mayarwa ya dube su. Gamin yadda suka yi bulbul da su. Fatar su na sheki, Gefe daya da nutsuwar zuciya. Musanman Waheedah da tayi wani irin fresh tamkar a tsaga jikinta jini ya fito. Sanye cikin kayan alfarma. Kana ganinta kasan ta samu gidan hutu da wadatar zuciya. Dubada yadda komai na jikinta mai kyau ne da tsada. Wai ahakan ma bata kure adakar ta ba. Tayi saisa saisa. Gudun kada suyi ta yada maganganun ta zama yar karya da sauran su. Bata zo hannu biyu ba. Ruwa leda leda na pure water. Sannan na cartons cartons na roba da lemo. Gefe daya ga kayan abinci buhun shinkafa ta dafawa data tuwo, Da kayan shayi da jarkar mai. Wannan kayan abincin Haj Hameedah ce ta bata tace ta kai gidan su. Baki daya sai aka yayyabe ta. Kowa na yabawa da alkhairin da tayi. Marka tsabar dimaucewa kuka kawai take. Ganin wadanda ta muzantawa a rayuwa a baya. Sune a yanzun suke temakon ta da karfin su da gumin su da kuma aljihun su. Hawaye take tsiyayar wa sosai na nadama... Hakika tayi dana sani da abubuwan da ta aikata a baya... Zuwan malam me carbi ba dadewa ... Ya bude taron da addu'oi sosai. Sannan ya shiga yin wa'azi mai ratsa jiki da fadakarwa ga dukkanin su yan wajen baki daya .... Daga bisani kuma ya bawa malam na lado dama shima ya fara tasa maganar. Daga karshe ya shiga neman yafiya da afuwa ga dukkanin su. Da su yafe masa akan dukkanin abubuwan da ya aikata wa kowannen su na bacin rai akan sani da na rashin sani ... Bayan ya gama nasa bayanin. Marka ta karba. Muryar ta na rawa da kakkarwa. Idanuwan ta taf da ruwan hawaye. Ta shiga bawa daya bayan dayan su hakuri akan dukkanin muzgunawa da tayiyyi musu. Hususan (musanman) Umma Hadiza da ahalin tah. Marka ta sake fashewa da kuka... Hakuri sosai take basu. Numfashin ta na fuzga. Neman yafiyar su ta ke. Nadama sosai take yi. Ji take dama a tariyo baya . Ta goge halayen da ta aikata ta musanya wa kowannen su da alkhairi .. Wasu daga cikin su hawayen suma suka fara, Musanman Umma Hadiza, Waheedah, Najib, Nalado, inna Sa'adatu da kuma Deluwa. "Yanzu ba gashinan ba ? Na girbi abunda na shuka. Duk wasu sharruka dana aikata daya bayan daya sun dawo mun. Daman ance sharri dan aike ne. Duk inda ya zaga ya zagaye da aiken da ka yi ma sa. Sai ya dawo gare ka ko ga wanin ka.. Dukkanin mugayen alkaba'en dana dinga yi wa Hadiza da yaranta yanzun ba gashi nan ba. Sun dawo gare ni da na wa yaran da jikokin? Ciwon da nake musu dariya ina zunde gashi nan akan nawa jikokin na wajen Zahara'u. Makantar Wahidin... Au Waheedah da na ke aibata gashi nan Deluwa ta haifo yara daya makauniya ce. Baki daya ma ita bata gani kwata kwata. Sakin da na saka mai sunan Malam ya yiwa Hadiza gashi nan an sako tawa 'yar har sau biyu. Yara kuma dukkanin mazajen sunce basa ra'ayin su. Jikar da na fi kauna na fifitata akan Waheedah. Nake ganin Waheedah itace me budadden idanu ta iskance akan karatun da take. Sai gashi ana zaton wuta a makera... Naga aya akan wadda na zaba... Ranar daurin auren an daura nan mijin ya zo ya saketa kan zubar da cikin ta uku bata gari bace... Sa'adatu ta yanke jiki ta fadi ana fadar hakan. An kaita asibiti zaa dawo da ita nan nace ban amince ba.. kaya zata zamar mana.. Sai gashi ita Allah ya warkar da ita. Ni ce na zama kayan. Sai dai a kwantar a tayar... Nayi kurakurai da manyan laifuka da baki ba zai iya fade su duka ba. Saboda girman haramcin su .. Ni dai ku yafemun... Dan Allah ku yafe mun.." Kuka ne yaci karfin kusan dukkanin su. Ciki harda malam me carbi da ke gefe... Daya bayan daya suka shiga cewar sun yafe Inna Sa'adatu ta tashi daga inda take. Duk ta yamutse. Ta motse ta lalace. Kamar ba wannan saadatun me tsiwa a baya ba.. Gaban Umma Hadiza ta tsugunna ta shiga rokan gafarar ta. Hawaye suka shiga reto a jemammiyar fuskar tah. Umma Hadiza tayi murmushin yake. Hannunta daya na kan na inna Sa'adatu. "Na yafe ma ki Sa'adatu . Allah ya yafe mana gaba daya.. Nima ina neman yafiyar dukkanin ku. Wadanda nayi wa lefi akan sani ko akasin sa. Ni da yarana baki daya mu na neman afuwar ku. Allah ya yafe mana baki daya Amin." Haka dai suka shiga neman afuwa da neman yafiyar junan su. Alhamdulillahi kowa ya yafewa kowa acikin su baki daya. Wannan yasa Malam me carbi sa ke jan kunne agare su .. Kafin yayi musu zai tafi Marka ta saka aka deba masa lemuka da ruwan da Waheedah ta kawo. Da rabin kwanon kayan masarufin. Yayita godiya ya yi musu sallama ya tafi. Najib ya rike masa kayan yayi masa rakiya.. Waheedah da zainab ne suka hada wuta suka dora taliya yar kakkaryawa da miya🤸 Ranar anci an gyatse... Anyi wasa da dariya... An saada zumunci sosai. Harda hotunan tarihi suka yiyyi... Da Waheedah ta tashi tafiya. Ta dakko yan kudaden ta na sadaki da taketa ajiyar su. Duk kuwa da tayi amfani da wani kaso daga ciki ..Ta dankawa mahaifin ta .. Don FARIN CIKI fashewa yayi da kuka. Ya rungume ta yana sanya mata albarka ,. Tace yaja jari da su. Yana kaunar iyalin sa. Da matar sa ta baya Hadiza. Dan dai auren ya rabu ne. Ya so tayi komai . Sai aka dakatar kan dukkanin su AS ne.. Don haka kar a mayarda auren tarihi ya maimaita kansa . Kar su sake samun wasu iyalin wadanda zasu zo dauke da cutar amosanin jinin suyi ta wahala har karshen rayuwar su .. Don haka ya hakura .. Har mota suka raka Waheedah wadda Nassem kanin Zayn ya zo daukar ta. Shima ya gayshe da su cikin girmamawa... Taro ya watse . Kowanne ya koma muhallin sa cikin FARIN CIKIN ZUCIYAH..... ××BAYAN SHUDEWAR WASU LOKUTA×× Anyi bikin Nadra an gwangwaje... Dangi zumunci ya kara bunkasa . Zuciyoyin su sun samu farin ciki da kara kusanta a tsakani.. Allah ya azurta Waheedah da karuwa. Ba karamin kyau baby bump din ya mata ba. Idan ta saka uniform din school of nursing sai kuga yayi das das ajikin ta. Gwanin ban sha'awa.. Soyayyar duniya Zayn ya dauka ya dorawa cikin Waheedah. Ta kara samun kulawa da tarairaya daga dangin ta da na sa. Ciki kuwa harda Ahlam . Domin yanzu tuni komai ya wuce sun dedeta kansu. Suna kuma ziyartar gidajen juna. Wani lokacin har tsokanar su Zayn yake .. Yana cewa suna hade masa kai bai yadda ba. Itama Ahlam ta koma makaranta karo karatu na digiri na biyu. Ya yinda Zayn arzikin sa ya yalwata. Ya hada da aikin office da kasuwanci. Ya mallakawa matan na sa biyu mota iri daya. Ta Ahlam fara ta Waheedah ja. Lamarin sai godiyar ubangiji. Fannah da Basira ma lokaci daya aka saka bikin su. Ibrahim ne ya auri fannah. Ya yin da Salman lecturer dinsu na school of nursing kuma ya auri Basira. Waheedah ita ta zama uwar biki. Babbar kawar amare. Gidan su wajen Marka ta koma ta tare har aka kammala shagalin bikin na tsawon kwanaki uku. Ya yinda gefe daya bangaren na ahalin malam na lado ma sai sam barka komai yana tafiya ahankali cikin nutsuwa da kwanciyar hankula... Da waraka ta fannoni da dama... Don Umma Hadiza ma wani mutumi mai rufin asiri a gidan da ke kallon na gwaggo haule. Matar sa ta rasu ta bar masa yara biyu. Shekara daya kenan da wata uku bayan rasuwar ta. Ya samu mijin gwaggo haule da zancen neman auren Umma Hadizan. Da fari Umma Hadizan ta ki. Kasancewar ga yara manya agabanta auren me zatayi? Da kyar da sudin goshi gwaggo haule ta shawo kanta. Aka daura auren ranar wata jumu'ah. Ta tare agidan. Mai gate da dakuna uku da parlor har biyu. Kuma Alhamdulillahi yaran mutumin na kaunarta. Ta rike su tamkar yaran data haifa daga cikin tah. Ta kance ai 'da na kowa ne.. Hakan yasa dangin sa dana marigayi ya matar sa suka sake kaunatar Umma Hadizan. Suna masu yabon ta a ko'ina... ××ZAYNUL_WAHEEDAH×× (DESTINED LOVE)💕 __ Samun karuwar da tayi ... Yazo mata da lauyi kala kala. Ciki harda kasala da bacci uwa kasa. Da tayi ishai take zubewa tayi bacci.. Kusan ko yaushe sai ya dawo da daddare ya ke tashin ta ... Taci abinci sai ta sake komawa baccin. Yau ma hakan ta ke. Mai gadi na bude masa gate ya shiga da motar sa ya yayi parking awajen adana motoci. Ya bude kofar da zata saadaka da cikin gidan da spare key din da ke hannun sa. Bakinsa dauke da sallama ya shiga. Sai kamshin turaren wuta ne ke tashi . Ya sake bude kofofin hancin sa yana mai shakar niimataccen kamshin. Hannu ya saka ya bude dakin ta. Tana kwance akan gado tana bacci. Ya danyi murmushi hadi da ajiye yar jakar da ke hannun sa a gefe . Ya zare safar kafar sa ya isa ga gadon da take kwance. Ya yaye duvet din ahankali ya shiga ciki. Ya shiga unbutton din maballan jikin rigar sa. Ya cireta ya ajiye a gefe. Jikin Waheedah ya shige sosai tamkar za'a kwace masa ita... Ya saka hannuwan sa akan rassan jikin ta yana mai mata tafiyar tsutsa.. Cikin wani salo na tafiyar da soyayyah . Ya dan saka hakoran sa ahankali ya ciji kunnenta.. Ta shiga ture shi daga jikinta. Idanuwan ta a rufe. Baccin ya ki sakin ta.. "Kasa uwar bacci ....." Ya fada ahankali cikin kunnenta.... Yana mai yawo da harshen sa acikin kunnenta. Da sauri ta farka daga baccin. Ta shiga ture sa da iya karfin ta . Ya hanata, Ta hanya sake makaleta. Yana mai shafa gadon bayan ta, "FARHATAL QALBi nahhh, A yayin bayyana miki adadin yadda nake jin son ki a zuciyata, zan iya yin amfani da kalmomi irin su…….hmm ko dan ina ganin cewa babu wata kalma da za ta iya wakiltar matsayinki a gare ni. Sai dai a yau a kuma yanzu ina mai kara sanar da ke cewa, ina kaunar ki .. Irin son da gangar jiki ke wa zuciya. Zuciya ta ke wa rai... Kin zamo mun FARIN CIKIN da ke cikin ZUCIYAH marar misaltuwa.." Yana magana yana zame rigar da ke jikinta a hankali. Dama ta bacci ce iya cinya. Ya sake jan bargo ya rufe su yana mai aikawa wasu rassa na jikinta sako da suke tafiyar da shi a koda yaushe. Ta shiga ture hannuwan sa. Tana mai turo baki gaba.. Cikin kwarewa ya burkito ta .. Ya kamo bakinta ahankali ya hade da nasa waje daya . Sumbatar ta yake cikin kwarewa da nuna tsantsar kaunar sa agare ta ... "Ka bari ....." "Sshhhh...... Please Waheedah.... Please" Ya shiga rokonta ta hanyar sanya idanun sa cikin nata.. Baki daya ya narke mata. Wasu zafafan sumba ya shiga aika mata tun daga tafukan kafafuntaa zuwa kirjin ta. Wanda suka haddasa mata tashin tsigar jiki. Kofofin jikin ta suka shiga budewa da son kasancewa da shi. Suna mai maraba da sakonnin da ya ke aika musu Hakan ya sa Zayn sa ke kai mi wajen. Zare rigar tata gaba daya ya jefar. Ya kashe fitlar bedside ya sake kankame ta ajikin sa. Duk kaucewar Waheedah sai da ta kasa hakuri. Ta bashi hadin kai. Suka shiga nunawa juna bajinta.. Bayan sun samu nutsuwa ne. Zayn ya dauki Waheedah suka shiga cikin bandaki. Ya sakar musu shower akan su. Suka tsaya ruwan shower din na zuba ajikin su. Ya shiga kwaranya akan sumar gashin Waheedah... Zayn ya saka hannu yana shafa gashin na ta. "Waheedah nah.. I never loved you any more than I do, right this second. And I’ll never love you any less than I do, right this second..." Ta dago idanunta da suka jike da hawayen FARIN CIKIN kalaman sa da ke tsuma ZUCIYAr ta a koda yaushe... Ya gyarda mata kai, Ya sanya harshen sa yana mai goge mata hawayen da harshen sa, Hadi da cigaba da cewa, “I love you and I don’t want to lose you. Because my life has been better since the day I found out..... You are my sunshine, My moon and all my stars💕" Da wannan kalaman ya hade bakunan su waje daya .. Daga wanka kuma suka shiga bude shafin wata kaunar. Dakyar Waheedah ta yageshi daga jikin ta ... Suka shiga mayar da numfashi. Daga karshe dai sukayi wankan me dalili dana tsarki. Kafin su sanya wasu kayan baccin su koma parlor .. Tv suka kunna suna kallon wani American film 'legally blonde..' Rayuwar su gwanin sha'awa... Tamkar irin masoya dinnan da suka shekara dari suna bawa soyayya hakkin tah. Zaman su suke lapia kalau ba wanda ke jin kansu . Ko sun haura da kansu suke shiryawa ba tare da kai wa wanin su kara ba... ××Bayan wucewar watanni... Allah ya sauki Waheedah lafiya.. Ta haife santalelen jariri kato. Kyakkyawa tamkar Zayn ne yayi kaki ya tofar. Kwayar idanun ce kawai irinta Waheedah... Da dan karamin bakinta masu dauke da labba jajaye . Daga ita har jaririn suna cikin koshin lafiya. Zayn ya yiwa yaro huduba ya sanya masa sunan mahaifin sa wato farfesa Adam. Amman daman sun tsara idan mace ce sunan Maa ne zasu kira ta da Hayfa. Idan namiji ne kuma Adam za'a dinga kiran sa da Sultan .. Asibitin ya cika makil da yan uwa da abokan arziki. Kowa ya zo yi musu barka. Ko dan bedrest ba su bari tayi ba. Saboda surutu, Likitan ya tarkata ya basu sallama. Gidan Maa suka wuce. Sai da tayi wa zayn jan ido da ya kafa ya tsare agidan ta zata zauna baa ko'ina ba. Ba yadda ya iya haka ya hakura. Maa tatafi da Waheedah da ke masa gwalo. Aka gyara mata daki daya. Kan kace me ko'ina an cika sa da kayan baby da gadon baby. Umma Hadiza kuwa tunda tazo tayi barka ta tafi ko jimawa batayi ba saboda kara da take musu. Gefe daya farin ciki ya cikata na sake ganin sabuwar tarairayar da ake bawa Waheedah... Ranar suna aka hada hadadden taron suna. Da decoration, Mai dauke da hotan baby sultan da sunan sa. Abinci kala kala da masu hoto da kayan rabo. Nadra ma tazo sunan itama da nata kayan barkan himili guda. Akayi hani'an da abinci da kayan rabo. An sha hotuna. Kafin baki kowa ya watse. Ahlam ma ta bada kayan barka kala kala. Gwanin ban sha'awa... Yan uwa kowa yaji dadin haduwar kawunan su. ××× Ranar da Waheedah ta cika kwana arbain da daya... Hutu na musanman Zayn ya dauka awajen aiki. Ya murje idanu ya tafi gidan Maa. Allan ya temaka tana asibiti. Sai Waheedah da Najan Isubu da ke tayata reno. Itama Najan tayi bulbul da ita. Ba abunda ta nema ta rasa. Ga Isubu ya dawo daga tafiyar tashi da ya yi. Alhamdulillah kuma ya samo alkhairai. Rayuwar su ta kara bunkasa. Najan na ganin shigowar sa ta goye baby sultan tayi sashen Haj Aisha bayan sun gaysa. Hakan ya sake masa dadi a zuciya. Ya shige gidan wuf yayi dakin Waheedah. Tana tsaye agaban mudubi da daurin zani.. Juyawa yayi ya saka mukulli ya kashe fitila . Ya rufe labulaye. Dariya ce ta taho mata ta danne kawai , 'ina wuni?" "Yana wajen ki .... " Ya karasa wajen ta . Ya janyota jokinsa na ta rawa tamkar mazari. Ya shiga kokarin cire zanin nata ta hana shi tana turo baki gaba... "I love and miss you soo much.... Kaman zan zauce " Ya fada yana lalubar bakin ta. "Naga dazu ma ka zo..." Ya lakuce mata kumatu kafin ya rada mata cikin kunnenta, "Kinfi kowa sanin abunda nayi missing... " Ya karasa fada yana rungumar ta tsam a jikin sa. Ba tare da bata lokaci ba... Ya kwantar da ita akan gado shima ya kwanta... Yana mai aika mata da sakonni kala kala, Sai da suka samu nutsuwa tukun sannan ya sake rungumar ta. Bayan ya sumbaci gefen fuskarta, "If I had a flower for every time I thought of you, I could walk in my garden forever. I don’t care how hard being together is, nothing is worse than being apart. Nayi kewar ki kwanakin nan arbain da daya... In a sea of people, my eyes will always be searching for you. Waheedah.... Enta FARHATAL QALBI– Kin zamo mun FARIN CIKIN da ke mamaye da ZUCIYAH tah. Sometimes, I knock on the doors of your heart, just to make sure I still live there. Wifey.. No matter what has happened. No matter what you’ve done. No matter what you will do. I will always love you. I swear i...I’ve never had a moment’s doubt. I love you. I believe in you completely. You are my dearest one. My reason for life... 🥺😍" "I love you with every fiber of my being... Ina kaunar ka fiye da yadda kake tunani .. I love you more than life itself.. You're my answered du'ass.. Allah yabar mun kai miji na... Muradin rai na... Mamallakin zuciya da gangar jiki na... Allah yabar mu cikin lumana da kaunar junan mu . Har gaban abadan.....". "Aamin Yaa Rabb Baby boo... Allah ya raya mana Sultan." Da haka suka sake shiga wata shafin kaunar. Kafin daga bisani su faada bandaki su tsarkake jikin su.. Bayan sun dawo cikin daki ne aka shiga bugo kofar "Waheedah .... Kin tashi?" Waheedah ta bude baki, Kafin ta tattake ta ruko hannun Zayn da iya karfin ta ta tura shi cikin bandaki ta bude kofar Maa ta shiga. "Ina Sultan ko yana wajen Naja?" "Eh" Waheedah ta amsata tana sosa habarta. Kai tsaye Maa tayi hanyar bandaki tana "Bari a tara ruwan wanka ko?" "Akwai .... Ka...." "Na ce kibar kunyar nan Waheedah.. Kayan undies kuma ai ba wani abu bane. Ko ni sai na wanke m.... Tana bude kofar sukayi ido hudu da Zayn dake sosa keyar sa. Ta maze kawai ta shiga cikin bandakin. "Ina wuni au kwana Maa?" "Kalau ..." Ta harhada abun da zata hada a bandakin ta fita daga ciki. Waheedah tuni ta sandare a tsaye kunya duk ta kamata. "Idan anyi ishai sai ka zo ka dau matar ka Zayn...." "Nagode Maa Allah yaja kwana.." Maa ta girgiza kai kawai ta fice daga cikin dakin. Ya yinda Waheedah ta zube akan gado tana rufe kanta da pillow kunya dukta isheta Zayn kuwa ko a jikin sa... Daman haka yake so... Bai je ko'ina ba. Har akayi ishai. Suka tarkata suka koma gidan su. Baby sultan ne kawai ke ceton maman sa awajen Zayn. Duk inda Waheedah ta saka kafa Zayn na like da ita kamar super glue. Ta kance, "Dan Allah Darling ka kyale ni .... Kabari nayi feeding baby sultan ." "Ki sassauta mun kada ki manta ke ce FARHATAL QALB na... Kin gama zama mun dukkanin wani FARIN CIKIN ZUCIYAH... " Tare sukeyin renon. Lamarin nasu sai masha Allah.... Bayan wata 9 da haihuwar sultan. Allah ya albarka ci Ahlam. Itama ta haife sankacececiyar jarirya mai kama da Zayn . Wadda taci sunan Ummimi suna kiran ta da Daneen.. Burin Zayn ya gama cika.. Matan sa masu kaunar sa. . Da kuma arzikin iyali masu tarin albarka .. Alhamdulillah! Hakika dukkanin wani bangare ya samu wadatar ZUCIYA da FARIN CIKI. Allah ya albarkan ce su ta fannoni da dama. Lamarin sai godiya ga Allah domin shidin mubawayi ne gagara misali.... *ALHAMDULILLAH!!* *_DUKA DUKA ANAN NI NANA HAFSATU ZAN DASA AYA... ABUN DA NAYI KUSKURE ACIKI RABBANA YA YAFEMUN WANDA NAYI DAIDAI ALLAH YA BAMU LADAN DUKA AMIN ..GODIA GA TARIN MASOYA LITTATTAFAN ZAFAFA BIYAR WADANDA SUKA SAYA. DAMA WADANDA SUKA SAYA TULAREN WUTAN YERWA INCENSE AND MORE. ALLAH YA KARA ARZIKI MAI ALBARKA . SAI MUN HADU A ZAFAFA NA GABA IDAN MAI DUKA YA KAI MU. AMIN💕💕_*