Compiled by Umar Dalha. Copied by Hafsat Abbas Sawwama. 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 1. Bismillahi rahmanir rahim. ****** ******* ******* Kwance take kan makeken royal bed dinta tana juyi. Ya illahi wannan wani irin rayuwa ce ashe wai mutum har ya kai ya isa ya kushe halittar Allah wannan zamani ya kai har mutum zai kalli dan uwanshi mutum yace kai wannan akwai muni subhanallah ko kaji ance kai wance ko wane kyanshi yayi yawa har baya burgeni innalillah dama ai rabbi baiyi hallici wani abu dan ya burge wata ko wani ba. In kaga abinda bai maka ba barshi a zuciyanka tunda ba kai kayi ba wanda yayi kuma baiyi dan ya burgeka ba . Sake wani juyin tayi cike da gundira tana tunanin yanda itama mijinta ya tsani halittanta. Runtse idonta tayi a lokacin da take jin muryanshi na mata kuwwa a kunnenta shgiya mai kama da aljanu ni tsinanniyar yarinyan nan tsoro take ba duk ta bi ta lashe kurwan yan gidan nan toh wallahi ni dai in gaya miki kurwata kur dacine QAWWAMA😘ryarki ki lasheni bar kallo da mayun idonkin nan ko wallahi in tsokalesu sai sun zube. Sake tuno ranan da wani abokinshi ya tambayeshi ko ita kanwarshi ce sai cewa yayi kaga idanun gidanmu na kama da na mayu ne wannan mayya ce kana ganinta baka ganinta da suffan aljanu? Tsam ta mike ta nufi dogon miro tana karewa hallitanta kallo menene laifin halitanta? Hawayene suka zubo mata a lokacin da ta tuna this same halitta shi ya janyo mata tsana a wurin mijinta yaya BANI NAYI KAINA BA ta furta a hankali. Murmushi ne ya subuce mata da ta tuno yayan da take magana akai tuni yayi mata nisa tun bayan kwana bakwai da auren su ya tsallake ya bar mata kasan gaba daya. Abin haushin ma wai tafiya yayi yaje ya lallashi budurwarsa da take karatu a can Europe akan auren da akayi mishi a gida ba tare da yana so ba. Surprise visit wai zai kai mata kaman yanda taji yana fadawa amininshi ana gobe zai tafi. A hankali ta koma ta kwanta a bakin gadon ikon Allah kenan kab family din mijinta bata da wanda yake kinta sai shi mijin kwacankwam baya kaunan ya budi ido ya ganta babu halittan da ya tsana irin nata. To wai meye laifin halittan nata ai yaci ya rungumi zabin iyayenshi ko da baya so. Wani sashi na zuciyanta ne yace zaki ce haka mana tunda ke duk wannan tsana da tsangwama da yake nuna miki shine namiji kwaya daya jal da yake burgeki kika dau soyayyar duniyan nan kika daura mishi. Yamutsa fuska tayi tare da fadin that is the annoying part son ma so wani not only that wanda ya tsaneka ya tsani ganinka saboda halittanka anya ya cancanci soyayyarka. Gyara kwanciyarta tayi ta daga ido tana kallon saman dakin tana so ta tunato rayuwarta ta baya..................................... ****** ******* ******* Hwol buji wani ruga ne ko ince kauye da yake karkshin garin mista Ali na cikin garin Jos a jihar plateau. Garine da ya kunshi fulanin Bauchi da Jos sannan akwai sauran yarurrukan plateau a garin kaman su jarawa angas birom da sauransu Garine da ake a cakude wato da masu sallah da marasa sallah, kowa ya san garin Jos ya san akwai su (marasa sallah). Kaman yanda nace akwai fulanin Bauchi a garin to haka ya kasance iyayena fulanin Bauchine kuma suna nan a wannan gari. Ba kaman yayah (mahaifinmu) dan shi anan aka haifeshi nan ya girma dadarmu(mahaifiyarmu) yar asalin Tilden fulani ce na karamar hukumar toro a jihar Bauchi daga nan yayah ya aurota. Sana'ar mutane hwol ba wata sana'a bace da ta wuce noman kayan gwari da kiwo, in nace noman kayan gwari ina nufin noma abinda ya shafi timatir albasa tarugu,tattasai ja da kore, sai su karas kabeji,koren wake,latas,yalo da dai sauran duk wani abu da ya shafi vegetables. Malam yusuf shine sunan mahaifina sana'arsa kuma itace koyar da magidanta fannin addini sannan yana sana'ar noma da kiwo kaman dukka sauran yan garin. Dada zakee kaman yanda ake kiran mamanmu a garin asalin sunanta Ruqayya itama tana koyar da yara da matan aure fannin addini hakan ya sa muka taso da karatun addini sosai. Mu uku ne jal a wajen iyayanmu yah auwal ni ZAKKIYAH sai autarmu salma wanda taci sunan kakarmu da take zaune damu a gidanmu. Duk da kasancewar garin hwol cike yake da fulani amma mu kyan yan gidanmu ya fita dabban dukkanmu har yah auwal da dada muke kama, kusan duk na fisu kama da dada dan ni hatta tafiyarmu iri daya haka maganarmu hatta halin dada ba abin da na bari na wajen haquri da rashin son magana. Hwol buji kam kauyene sosai dan babu makarantar boko a garin har sai mun dangana da mista ali kullum muna hanya haka in an tashi zamu debo rana mu dawo a gajiye likis gashi a kafa muke tafiya har gara wasu lokutan ma yayah yana kaimu a mashin dinshi ko ya biya makocinmi ilah ya kaimu amma fah in an tashi a kafa zamu dabo. Yah auwal na shekararshi ta farko a university if Jos inda a can yake karantar Agriculture yayin da ni kuma na kammala primaryna ina jiran sakamakon jarabawar da muka rubuta ta scholarship. Kwata kwata ni na kasance mutum ce mara hayaniya ko a kauyenmu ban da kawa bana fita ko ina dan duk inda na fita sai an ta yabon kyauna hakan yasa bana fita ko ina kullum ina like da dadana dadan ma tafi son haka dan gudun bakin mutane. Kakarmu inna ma sai dai tayi ta fada tana fadin kullum ni dai baki a rufe kaman mai ciwon baki ko dan hira bana zuwa mata,toh mai zai kai ni ta cika ni da surutu. Kaman kullum da safe bayan yayah ya ciri amfanin gonanshi babban buhu guda zai kaima abokin harkarshi ziyara a nan cikin garin jos ya mana sallama ya tafi salma kam ta tsufa a school dama yah auwal zaman hostel yake yi duk da a dakin abokinshi yah sadeeq yake. Mu uku ne a gida dani da inna da dada. Inna na cikin dakinta tana gyangyadawa yayinda inna ke ta zirga zirganta ni kuma ina zaune ina sanye lalle a yatsuna sai ga yayah yayi sallama har ya dawo. Da mamaki muka kalleshi ni da dada sanin da muka yi in yaje wajen abokinshi sai yamma lis yake dawowa. Zama yayi a kusa dani dada ta kawo mishi ruwa bayan ya sha sai ya kalli dada yace rakiya kin ganni na dawo ko? Ta dan gyada kai yace wallahi bayan illah ya fita dani titin farin lamba ya dawo ina nan tsaye ina jiran motan jos. Sai ga wani alh nan ya parka a can daya barin ya tsallako muka gaisa yake tambayata menene a cikin buhun dan shi a tunaninshi kasuwar farin gada zani. Nace mishi alhaji bana sayarwa bane har ya juya zai tafi yana ta waigena sai ya dan dawo yace na ga kamansu karas da kabeji ne dan Allah in bazaka damu ba ka taimakeni ka sayar min wallahi gida kano na nufa da safen nan na zo na duba yarona ne amakaranta toh da da safen nan nake so mu je can gidan su abokinshi in sayawa mutanen gida dan sallahun da suka ban kenan sai aka min waya muna da meeting a can inda nake aiki ka taimaka ka sayar min ko nawa ne. Sauke ajiyan zuciya nayi nace mishi gaskiya ni ban ciro kayan nan dan in siyar ba alheri na so yi da shi amma tun da abin haka ne ka dauke ai ba a zaban wanda za ayiwa alheri. Yayi ta min godiya na taimaka mishi muka sa a mota yana kokarin sa hannu a aljuhu nace mishi ah ah alheri nayi niyya na juya na.dawo abuna. Allah sarki shine abinda muka ce dan shi yayah haka halinshi yake. MAFARIN ABIN. 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 2. Scholarship result dinmu ya fito inda na sami Attaquwa International school dake jihar kano abin haushin kuma ba boarding bace day ne. Yaya yace ba inda zani in shiga makarantan gwamnati na mista ali tunda mu ba yan uwa bane da mu a kano. Ina zaune a tsakar gida nayi jugum idanuna sunyi jazir tsabagen kukan da na sha gidan yayi tsit kaman ba mutane kowa na tayani jimami. Yah auwal da yah sadeeq ne suka yi sallama suka shigo kwata kwata banji karar motar yah sadeeq din ba sai da suka zo kaina. Harara yah auwal ya balla min yana fadin baki jin.sallama ne baza ki ansa ba ina sauran mutanen gidn.... Maganan shi ce ta katse sa'ilin da muka yi ido hudu yaga yanda idona ya rine. Tsugunawa suka yi a gabana shi da yah sadeeq meke faruwa ke da waye kike kuka? Wasu hawayen ne suka zubo min na sa bayan hannuna na goge. Kafin inyi magana inna da ta fito bakin kofanta tace maigidana ba dole tayi kuka ba makarantan nan da take ta jira ta samu sakamakon ya fito amma babanku ya hana. Yace toh Allah ya kyauta jeki ki dauko min scholarship din in gani ya fadi hakan yana karasawa dakin dada gaisheta suka yi suka wuce can dakinshi da yake zaure. Abinci dada ta zuba min na kai musu tare da ruwa,sannan ta koma dakinsu ta daga katifarsu ta dauko file din ta rungume tana jira su gama cin abincin. Kwala mats kira yayi da sauri ta tashi taje ta kai mishi ya karba yana cewa toh wai me yasa yayah ya hanki ne? Dan zaro ido waje yayi ya dan yi baya tare da cewa ahhhh dole yayah ya hana har garin kano ba kuma boarding ba. Sadeeq ne ya taso daga kwancen da yake yace kano? In gani ya mika hannu ya karba. Yace lahhhhh wallahi auwal makarantar da muke yi kenan a gidanmu tun daga nursery har mu gama yanxu haka kannena a nan suke. Makaranta na da tsada sosai amma duk bayan shekara biyar suna bawa 36 state na Nigeria scholarship dai dai this time Zakiyya is the luckiest a plateau state. Hawaye ne ya kara zubo min yanzu shikenan na rasa wannan daman sadeeq ne yace no no daina kuka zamu samu yayah sai kije ki zauna a gidanmu ki dinga zuwa tare da kannena. Wani sanyi ne ya ratsani duk da bani da tabbacin yayah zai bari, illai kuwa yaya yace sam bai san wannan zancen ba yace taje ta shiga makaranta irin nasu na ya'yan talakawa. Ba yanda basu yi da yayah ba amma sam yaki sadeeq baiwa kowa sallama ba ya dau mota sai kano. Bai isa kano ba sai da akayi isha kasancewan bai taso da wuri wajen abban shi ya fara shiga aiko yayi sa'a yana tare da daddy kaninshi. Bayan sun gaisa daddy ya kalleshi cike da mamaki yace babana me ya kawoka gida a wannan lokacin? Ya sunkuyar da kai tare da sosa keya da mukullin.motan shi yace wallahi daddy wata yar matsala ce ta taso. Abba yace tohhhh matsala dai bata wuce ta kudi me yasa baka yi waya an turo maka ba Kara sunkuyar da kai yayi yace abba ba matsalan kudi bane ina wannan abokin nawa da nace muku yana taimaka min sosai daddy ai kai ka ganshi. Dadyn ya gyada kai yace eh haka ne wani abu ne ya sameshi Yace ah ah dama......... Ya kwashe komi ya gaya musu. Abba yace toh yanzu kai me kake nufi so kake mu daukota mu kawota gidan mu kai ka tabbatar da halinsu ne. Daddyn ne yace Alh tabbas naga yaron kuma na yaba da halinshi duk da ba a shaidan dan mutum amma the boy look innocent. Abba yace toh shikenan tunda kace haka gobe tunda Saturday sai ka bishi ka lallabi mahaifinsu. Yace toh shikenan Allah ya kaimu,suka amsa amin sadeeq ya runsuna yayi godiya kafin ya shiga cikin gida kowa sai murnan ganinshi yake ba kaman BB(big bro) dinshi da shima ya dawo weekend sai fadi yake lil bro naji dadin ganinka it has being quite long da na ganka hope kana karatu. Shagwabe fuska yayi tare da rungume dan uwanshi yace i miss u too BB. Dan patting dinshi yayi yace kar ka damu zan nemi transfer zuwa rukuba barrack na jos sai ka dawo wajena kawai da zama ya fadi haka yana jan hannunshi zuwa side din su. Dariya sadeeq yayi yace ahhhhhh yayah sai dai ka dinga zuwa kana duba ni dan tsakanin rukuba barrak da main camp akwai shegen nisa. Yace ok we will see about that muje mu samu mu huta nima dazun nan na iso. ******* ******* ******** Washegari ko daddy da sadeeq suka dau hanyan jos sammako suka yi saboda haka kafin azahar sun isa hwol. Sun ko yi sa'an samun yayah a gida abin mamaki kuma ashe daddy shine mutumin da yayah ya taimaka ya bawa kyautan kayan lambu. Gaisuwa suka yi sosai na mutunci kafin daddy ya fada mishi abin da ya kawoshi Murmushi yayah yace alh banki ta naka ba amma ita zakiyyan wata irin yarinya ce me kawa zucin gida ba lallai ta yarda da zaman can ba. Daddy yace ai malam annabi yace a nemi ilimi ko da a birnin sin ne kuma can kanon akwai yarana da yaran dan uwana sa'o'inta kuma suma duk Jss one zasu shiga....... Da kyar da sidin goshi suka shawo kan yayah ya yarda amma sai ana sauran sati a koma makarantan yayah da sadeeq zasu kawota. Daddy sai godiya yake yi kaman shi aka yiwa abu, har abin ya bawa yayah mamaki har ya dinga jinjina irin karamcin bayin Allahn nan. Kayan lambu ya shiga gona ya hadowa daddy sosai har da su timatir daddy yayi ta godiya har ya tafi akan sai sun kawo zakiyyan. TAFIYAN DA YA ZAME MIN MAFARIN MATSALOLINA. 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 3. Yau ce ranan tafiyarmu duk murnan da nake yi da dokin zanje makarantar da nake so,sai na tsinci kaina da rashin son barin mahaifata. Kuka nake yi sosai haka inna da salma kaman wacce aka ce bazan dawo ba in na tafi. Dada dai kam baza ka iya gane yanayin da take ciki ba haka na barosu. Ni,yayah da yah sadeeq da ya auwal ne muka yi tafiyan. Tunda uwata ta haifeni ban taba zuwa wani gari ba banda cikin jos sai ko bauchi wajen babban yayarsu dada hajja da take aure a can. Tafiyar tayi min nisa da rashin dadi saboda rashin kyan hanyan saminakan nan. A galabaice nake lokacin da muka isa garin kano,sosai garin ya min kyau ya kayartar dani. Manyan idanuwana na fito dasu sosai ina ta kalle kallena zuciyata sai tsinkewa take yanzu a wannan garin zan yi rayuwa? Ban kuma tsinkewa da al amarin ba sai da muka zo wani tabkeken gida bani kadai ba hatta yayah da yah auwal sun kadu da ganin girman gidan da haduwarsa. Tuni yayah ya fara dana sanin amincewa da zuwan wannan gidan gashi shi yanzu ba zai iya janyewa ba coz he is man of his word. Yah auwal ma cike yake da mamaki duk da ya san su ya sadeeq masu kudi kama da yanda shi kwata kwata bashi da matsala irin ta dalibai tunda shi har motan hawa yake da ita kirar civic 2 door amma bai taba tunanin suna da kudi haka ba. Sauka sosai aka musu a gidan guest room aka kaisu,suka cika cikinsu da abinci kala kala da aka tanadar musu. Bayan sun kammala sunyi sallah daddy da abba suka shigo aka sake sabon gaisuwa kafin yayah ya damka musu amanata suma suka karba. Yaya cewa yayi baza su kwana ba a yau zasu tafi ba yanda abba bai yi da shi ba cike da ladabi (kasancewar duk zasu girmeshi) yayi musu bayanin yana da harkokin da zai je ya duba ga dalibanshi bai ce musu zai kwana ba. Haka suka fito musu da tsarabar da muka kawo musu na kayan gona da su daddawa kuka kubewa da sauransu. Su yah sadeeq ma sunce ba zasu kwana ba dan suna da test ranan monday gwara suje suyi karatu. Haka suka tafi suka barni ina sharan hawaye shiga dani cikin gidan suka yi tare da kirawo matan gidan. Alh abdullahi shine asalin sunan abba yana da matan aure 2 haj Hauwa itace matarsa ta farko tayi haihuwa 3 basa dadewa suke rasuwa a na hudun ne Allah ya tsayar mata inda ta haifi danta namiji RIDWAN a lokacin safwan(daddy) shima yayi aure inda ya auri sadiqa ta haifa mishi Ibrahim tsakanin Ridwan da Ibrahim wata bakwai ne Ridwan ya girmi ibrahim. Bayan Ridwan haj hawwa sai ta kuma haifan rabi bata dade da haihuwan rabi ba alh abdullahi ya dada aura ya auri haj maimuna shekarn rabi biyu haj maimuna ta haifi sadeeq sai mustapha sannan sannan ta haifi shafa shekarun shafa uku ta rasu. Ita kuma haj hauwa tun bayan haihuwan rabi bata kuma haihuwa ba sai suka zo suka samu ciki a lokaci daya da ita da haj maimuna da haj sadiqa matan daddy itama lokacin ta haifi yara biyu bayan ibrahim Aisha da kasim. Haj sadiqa ce ta fara haihuwa inda ta haifi yan biyu fareeda da fadila, satinsu biyu haj hauwa ta haifi yusra kwanan yusra talatin da hudu haj maimuna ta haifi halima wanda sune sa'o'ina. Dakinsu yusra aka saukeni kowa sai yabon irin kyau na yake yi kowacce tana so in kwana a gadonta. Mama ma(haj hauwa) sai nan nan take dani haka momy kowa burinshi ya faranta min dan in sake a gidan. Washegari mama tasa muka shirya muka je gidan haj mahaifiyarsu abba ta ganni daga nan muka wuce gidan daddy Su fareeda sai murna suke da zuwan mu da zamu tafi ma dagewa suka yi sai da suka biyomu. Sosai na sake da yan gidan bani da matsalan komi har abba yasa yah mustapha ya cike min form din islamiya. Ba aji daya aka sani da su yusra ba kasancewar na musu nisa su suna aji daya ni biyu. An koma school daddy yaje ya daidaita min komi muka fara zuwa dukkanmu har su yah mustapha driver ke kaimu. Haka rayuwa taci gaba da garawa bana zuwa gida hutu sai in anyi hutun 3rd term saboda islamiya yah sadeeq da yah auwal su kan zo weekend wani sa'in in anyi hutu kuma kullum muna tare da yah sadeeq yana bani labarin yan gida. Mun shiga Jss 3 lokacin shekarun mu 13 alamomin girma sun fara bayyana a jikin mu su fareeda sai rawan kai ya karu an fara zama yammata. Muna zaune a dakinmu har dasu fadila muna shirya irin ankon da zamu yi tunda bikin yah ibrahim ya kusa ko ince suna shiryawa danni da ido nake bin su. Fadeela ce tace wallahi kar mu yarda muyi anko da kowa gamu nan har biyar muyi ankon mu daban kawai mu fito a kannen ango abinmu. Shewa suka yi dukka yusra tace daddy zamu je mu sama ya bamu kudi muje mu dirji swiss less a gidan aunty rabee kasancewar ita kasuwanci take daga dubai zuwa india. Halima tace kin kawo idea ai ba karamin casu zamu sha ba wannan bikin dan ma wannan a takuran na nan dawowa. Sai kuma duk jikinsu yayi sanyi suka hada rai yusra tace ni wallahi dama a ta turashi kasashen wajen ya daina zaman nigeria kwata kwata. Fadeela tace hmmm yah RIDWAN ko masifa carab halima tace ko jaraba ba ni duk shekara ukun nan da yayi baya gida ko kadan ban yi missing dinshi ba. Yusra tace missing dinshi ai sai yah sadeeq dan shi dama in kinga rahamarsa toh ya sadeeq na wajen ko yah ibrahim, ya ibrahim din ma ai dan bai mishi da wasa ne shi shegen son girmanshi ne yayi yawa. Fareeda tace toh ba dai yaga shine babba dukka ba shi yasa yake mana mulki. Su aunty Aisha dai sun huta da suka yi aure abinsu Allah nima ina gama secondry aure zanyi. Dariya muka sa dukkanmu har dani ma da nake sauraronsu, fareeda tace Allah kuwa dan jarabar ya Ridwan sai shi. Halima tace su aunty rabin ma ai da suka yi auran ba tsira suka yi ba ina da ya samu labarin aunty Aisha ba karatu take ba ba kuma sana'a ba har gidanta yaje ci mata. Ajiyan zuciya nayi nace ayya kuna ta ragewa bawan Allah zunubai baya nan amma sai kare mishi tanadi kuke Allah ba kyau in yazo sai na gaya mishi. Dariya suka yi dukka fareeda tace lallai baki san yah Ridwan ba in baiyi kwallo dake ba. Yusra tace kuka sani ko kyaunta ya rude shi ya kasa aiwatar da komi,sai suka dauka eh kuwa eh Wallahi. Harara na balla musu nace ku dai kun shiga uku da shegen magana tun baku tafasa ba zaku kone ni din wani kyaune da ni koma ina da kyai yaushe na gama zama cikakkiyar mace. Ihu suka kuma sawa halima tace ahegiya ashe kina magana har da wani yaushe na gama zama cikakkiyar mace ba nono a kirjinki ba duk nan kin fimu nono. Hade rai nayi fadila tace kyau kam kuma sai dai ki mana ba'a mu bakake kuma bamu kaiki kyau ba Farida taja dankwalina ta ware doughnut din da yusra ta min gashina ya zuba bayana tace ga gashi na fulqnin usul ba relaxer ba komi just natural beauty. Halima tace ki duba manyan idanunta shape din kwai ko ni ta kalla wani sa'in sai naji gabana ya fadi ji eye ball din baki sidik shegiya ko kura baya rinan mata da farin ido.. Yusra tace sai hawaye ba dan akwai arhan su, suka kwashe da dariya haka suka ta zolayana.har nayi fushi na tashi na tafi dakin mama. Ana biki saura sati aunty asma'u autar haj ta iso daga boston a nan take aure kuma bata taba haihuwa ba. Ranan ne kuma yah ridwan ya iso duk da cika bakinsu yusra ranan sai murna suke har damu a taya aikin girke girke. Lokacin da ya iso ana ta ihun oyoyo ina kuryar mama ina mata gyara gabana sai dukan tara tara yake ko mai yasa oho ko dan irin labarin masifanshi muguntarshi da iya bada punishment dinshi da naji ne oho. Dakin momy ya fara shiga ya gaisheta kafin ya shigo gefen mama lokacin mama ta shiga wanka. Sallama yayi har bedroom.din ya shigo sanye yake da wandon khaki sai short sleeve na shirt din khaki ya daure booth a kafarsa. Bakine amma ba wuluk ba yana da dogon hanci sosai idanunshi manya ne amma basu kai nawa ba asalima eye ball dinshi ke da girma. Girarshi cikakkiya ce baki wuluk kaman dan gashin kanshi shape din bakinshi mai kyau, dogo ne shi ingarma wato gaint. Ke! Wata shegiyar tsawa ya daka min meye haka kin wani zubowa mutum idanu kaman wata mujiya toh in ke mayyace kije can ki nemi wanda zaki lasha, shegun masu aiki sai shegen kauyanci ina mamana. Fitowa tayi daga bathroom din tace gani sarkin yan masifa ka dawo ko hutawa baka yi ba zaka tsoratar da yar mutane toh ba yar aiki bace kanwarka ce haba mutum sai bakar jaraba ni dai wallahi ban san inda ka dauko bakar zuciya ba. Sunkuyar da kai yayi yana hararata kasa kasa yace haba mamaaaaa daga dawowana ko zama ban yi ba kin fara korafi. Harara ta balla moshi tace ai kai naga ba halin naka ka fara nunawa ba daga isowarka kaga yarinya baka san ta ba ka hau ta da fada. Kama kunnuwanshi yayi yace toh sorry my sweet mom na sameku lafiya, Tana bude wardrobe dinta tace lafiya kaje ka samu ka huta bari a kawo maka abinci ma gaisa a nitse. Yace toh yana balla min harara ya wuce ya fita. Mama ta juyo ta kalleni tace kuje ke da halima ku kwashi abincinshi ku kai mishi. Dan zaro ido nayi ban ma sani ba sai mama tayi dariya tace matsoraciya ba abin da zai miki yayanku haka yake gwara ki saba da halinsh, ki rage tsorata. Nace toh naje na sami haleema na gaya mata abin da mama tace. Lallai ma mama maimakon tasa masu aiki ko su yah mustapha su kai sai ta aikemu salon ya casa mu ba gaira ba dalili dauki tray din can ki fara zuwa ni na biyoki daga baya. Ido na.kwalo waje nace haba haleema ke ki fara zuwa ai ke kanwarshi ce nifa bai sanni ba. Haleema tace ai shi yasa nace ke ki fara zuwa kila ya miki baqunta ba zai ce miki komi ba. Na kalleta a raina nace baqunta indeed dan bata san me ya min bane bata san ni ya fara saukewa kwandon masifa ba tray din na sunkuta nayi side dinshi zuciyata na lugude............ Ko yanzu wani draman zamuyi oho🤷🏼‍♀ 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 4. Sallama nayi wajen sau uku ba a ansa ba ajiyan zuciya na sauke na fara tafiya sadaf sadaf na shiga naje na ajiye kan dining motsin bude kofa naji a cikin bedroom dinshi da sauri nayo hanyan fita sai ji nayi yana ke dan ubanki zo nan ai sai na kara wuta. Kwafa yayi ya koma bedroom din yana raya irin casata da zaiyi dan da alama bata sami labarin halinshi,haka yayi ta magana shi kadai yana shiryawa dan dama yana wanka ya dinga jiyo sallamanta. Ni kam da sauri na shiga kitchen na sami halima na jirana harara na banka mata nace Allah yaso baya nan ma. Sauke ajiyan zuciya tayi tare da juya idanunta ta dau nata tray din nace ai gwara kije kema ki hadu da shi nayi ficewata zuwa dakinmu. Nan na samu su yusra ana ta hira nima na zauna sai ga halima an shigo ido jage jage da hawaye ta sha rankwashi. ****** ****** ****** Duk yanda muka ci alwashin bikin nan ya Ridwan ya hana mu rawan gaban mu ya bi ya takura mana duk yanda muka kashe kudi wajen dinkunan mu haka ya hana mu zuwa duk wani event da akayi da dare wai munyi yara. Su fareeda ansha kuka ni dama ban sa aka ba taro baya cikin budget dina suna dama suka takura. Haka aka gama taro suna cikin dacin rai aka kaiwa yaya ibrahim amaryarsa shema'u aka watse. ********* ***** ******** A halin yanzu muna first term SSS3 mun gama zama yam mata ko wani alamomi na budurta ya gama bayyana a jikinmu. Ni kam al amarina har tsoro yake bani yanda mutane ke kururuta kyau na mama hanani fita take in ma zan fita sai dai insa zumbulelen hijab. Su yusra ma sun ce kashe musu kasuwa nake in mun fita tare ba kaman fadeela da ta dau abin da girma bata taba yarda mu fita tare wai ba yanda za ayi tana da kyaunta da farin jininta dai dai ita in kashe mata kasuwa tun muna daukan abin da tsokanane har muka fahimci ita fa da gaske take. Daddy da abba har sun gaji da bawa mutane masu neman izini akaina hakuri haka kawayensu mama wai suna so ma ya'yansu. Hira ma kwata kwata ni ba nayi tunda wani dan kawar mama ya dage yana zuwa wajena wata rana yaso ya min ta'asa mama ta tsorata ta gayawa abba shi kuma yace duk wanda ya zo nemana ace an min miji zaije ya samu yayah suyi magana. Ya auwal da yah sadiq sun dade da gama har masters dinsu sun kama aiki yah sadeeq na abuja inda yah auwal ya luluka lagos. Zumunci tsakanin zuriyarmu da tasu yah sadeeq kam ba a magana har abba da daddy sunje sun sami yayah sun shawarta tsakaninsu. Ya Ridwan kam tun bayan auran yah ibrahim aka turashi Syria sau daya ya dawo shima ban bari ko sau daya mun hadu ba har ya gama hutunshi ya koma. Abba ne ya kirashi yace maza ya nemi a dawo da shi gida Nigeria ko ya ajiye aikin gaba daya yazo ya kama kasuwanci. Ai ba shiri ya nemi transfer zuwa gida yana dawowa aka kara mishi girma zuwa colonel . Innalillahi abinda naji halima na fada kenan lokacin da driver ya karyo kwanan gida mun dawo daga sch daga ido muka yi ni da yusra lokaci daya muna kallon inda take kallo. Dam gabana ya bada a lokacin da na hangoshi a tsaye a bakin gate shi da yah ibrahim da wani hannunshi rike da taba nan take naji wani kyamarshi dan abin da nafi tsana kenan. Baba driver tsaya mu gaisheshi kar ya fara cin uban mu tun daga nan cewar yusra. Sakkowa muka yi dukkan mu muka dan rusuna muka ce barka da yamma yah Ridwan barka da yamma ya ibrahim Yauwa yan makaranta cewar yah ibrahim shi ko gogan sai da ya Yar da taban hannunshi yayi ya take kafin yace uhmm yana kallonmj daya bayan daya a fuskata ya sauke idonshi yace wannan me kama da aljanun fa daga ina?....... 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 5. Tsaki yah ibrahim ya ja yace kai fa ba karamin dan rainin wayo bane mai kyau dince baka sani ba yarinyan da kusan shekaranta 6 a gidan nan. Kana nufin kace min wannan aljannar yarinya tana gidan nan for almost 6 years for what ? Me hadin mu da ita dan duk danginmu ba mai kalar aljannan nan. Rai a bace yah ibrahim yace kai tashi ku shiga ciki da sauri muka mike dan dama kaman a kan allura muke. Tafe nake ina goge hawaye su yusra na ban haquri dan suma sosai ransu ya baci da kalan rashin mutuncin ya rid. Ni ba abinda yake bata rai irin danganta ni da aljanu da yake yi. Ibrahim ne ya juyo ranshi a bace yace kai fa wani sa'in baka da girma me zakiyya tayi mata zaka mata irin wannan diban albarkan. Sameer da tun da ya hango zakiyya hankalinshi ya tafi yace gaskiya colonel baka kyauta yarinya mai kyau da hankali haka. Tsaki ya dan ja ya shafa kanshi yace ku bazu gane bane kwata kwata tun lokacin da na fara ganin yarinyan nan wallahi naji tsananta ni a lokacin ma na zata yan zuwa bikinka ne dan a lokacin bikin naka na ganta. Ban kara ganinta ba shi yasa na manta ta toh amma mai take yi A gidan nan me hadinmu da ita?? Ibrahim ne ya kwashe zuwana gidan ya fada musu kasancewar sameer shima ku san dan gidan ne. Sameer yace ayya gata da hankali yanzu ai ta kusan gamawa ma. Ai gwara tayi ta gama ta bar mana gida dan wallahi haka kawai ban son ganinta bata burgeni tun bata kai haka ba kyau kaman wata aljana irinsu sai shegen fi'ili da girman kai da iyayi su ba kowa ba. Yah ibarahim ya dan girgiza kau yace ba dai zakiyya ba yarinyan da bata taba iya hada ido da mutum magana ma bai dameta ba da wuya ka ganta a cikin mutane ni ba zan so yarinyan nan ta bar zuriyarmu ba. Cikin kuluwa Ya Ridwan yace toh ai sai ka aureta kaje ka hadata da shema da kuwa na bar shiga gidanka har abada. Dariya yah ibrahim da yah sameer suka yi kafin yah ibrahim yace ai dan dai na riga nayi auran ne da na aureta sai dai ga sadeeq ko da yake gaka nan ma babban gwaza kaki kayi aure ya fada hakan cike da zolaya. Naushi ya kai mishi ya kauce yana dariya yace ah ah oga sir ba soja bane bazaka illatawa matata ni ba gwara kai babban gauro ne. Sameer ma dariya yake yace ai ya kusa ya tashi daga gauron duk zamu fita gauron mu huta da shegen iyayinka da anyi magana kace matata to kowa ma dai zai yi matan nan. Bar dan iska ya rasa wace zai hadani da ita sai mai idon mayun can bayan ni ina da mata first class me zanyi da kalan lalura ai ni mai iya daukan buqatuna sai shuhaira. Rike baki yah ibrahim yayi yace oh su shuhaira manya wato har ka gama sanin zata iya daukan buqatunka ko dai har ka fara sauke mata buqatun ne. Sameer dai dariya yake yace wallahi ni kam nayi nan bazaku kashe ni da dramanku ba ya shiga mota ya tafi. Shi kuma yah Rid ya fuskanci ya ibrahim rannan a hade yace ai dai ka san ni ba dan iska bane tunda sanin kanka ni asali ma mace bata gabana balle in nemi inyi lalata da ita ba shuraihan.ma ganin kamun kanta da yanda take sona yasa nake sauraranta kuma na san dole za a zo a matsa min da batun aure. Yah ibrahim yace dole mana za a matsa maka da batun aure tunda kai ba waliyi bane yanzu fa ka haura 35 ai gwara ka san me kake ciki. Sauke ajiyan zuciya yayi yace kai dai bari kawai bro Allah kadai ya san dauriyan da nake yi shi yasa Na yanke shawaran in an kwana biyu zan sami daddy da maganan shuraihat din in shi bai fara min maganan ba....... Nima sawwama nace da rabon ko zai yi maka shigar sauri😜 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 6 . Tunda ya rid ya dawo ya sani a gaba sai dai in hanya bai hada mu ba yanzu zai zageni ya hada min har da rankwashi dan gwanine wajen rankwashi. Yau lahadi na tashi da wani matsanancin ciwon ciki kasancewar ina cikin period dina ko da yamma tayi su yusra sai tafiya islamiya suka yi suka barni dan dama in har na fara period zuwa school kuma sai Allah. Ni kadaice a gidan duk antafi islamiya su mama ma sun tafi sunan amaryan matan abokin abba. Ina kwance a dakin mama dan in dinga jin masu shigowa duk da akwai masu aiki murkususu nake tayi ni kadai. Sallamanshi naji a palo da kamshin turarensa sai warin tabar tuni zuciyata ta fara tashi saboda jin warin abin da natsana ga kuma ciwo . Da sauri na tashi dan in shiga bayan gida saboda wani amai da ya taso min shi kuma dai dai nan ya shigo. Carab ya ruko hannuna yace ke dan ubanki dan kin gan ni ne zaki tashi ki gudu wato ga dodo ko? Ni da ke waye abin gudu ke masu kalar aljanu ma ba a gudu miki ba amma har kina iya gudun ma wasu. Toshe bakina da hancina nayi a lokaci daya ina girgiza kai ina kuma kokarin warce hannu na dan at any moment na kan iya yin aman saboda tabar da ke daya hannunshi Ke ni kike toshewa hanci? Kut amma kin rai..... Maganan shi ce ta yanke a lokacin da na wanke mishi ciki da amai. Kam bura uba abin da ya furta kenan ya sake ni ya wanke ni da mari kafin in dawo hayyacina ya kara min wani ya sa kafa ya kwasheni na fadi kasa Ban iya cewa komi ba sai wayyo yayah kayi hakuri bani da lafiyane ba gudunka nake ba dan Allah kayi hakuri na hada hannayena biyu ina hawaye. Wallahi banda ina gudun kasheki wallahi yau da sai na lahira ya fiki jin dadi ina ruwana da rashin lafiyarki a kyamace ya cire rigarsa ya wurga min afuska yace kuma wallahi na baki 30 mins ki wanke min rigata ki goge kuma ba a washing machine ba dan ubanki shegiya mayya ya juya ya fita. Da kyar na Mike tsaye ai sai tsantsin aman ya kuma kayar dani wani dan marayan kuka na saka ina tausayin kaina. Haka na lalaba na tashi na gyara wajen na cire kayana na hada da rigarshi na wanke. Ina jin ciwon cikin nan ina komi haka na fito nayi ta yarfe rigar nan sai da na tabbatar zata iya goguwa na je na fara gogewa ina yi ina duba agogo duk na hada zufa. Cikin sassarfa da tsoro na shiga side dinshi waya yake yi da alama da budurwarsa ce dan sai wani zuba shagwaba yake yi ko kunya baiji ba katoto da shi yana ya wani abu kaman yaro. Tabe baki nayi in raina yayi dubu ya baci kura mishi ido nayi yana sanye da 3kwata na kamu (khaki)a jikinshi sai farar riga mai dan guntun hannu ya kama mishi jiki dan kana ganin zanen abs dinshi yanda jikinshi yake amurde. Shi din baki ne mai kyau dogon hancin shi na masifar burgeni balle bakinshi hmmm😋 Idona kan yatsunshi suka dira dogaye dasu gwanin kyau i can't imagine hannunshi working therr magic on me wani lumshe ido nayi ina raya hakan a raina. Innalillahi astagafurillah na fada tare da saurin zaro idona mai nake yi haka na shiga uku yaushe na fara developing dirty mind ba akan kowa ba ma sai wanda ya fi kowa tsanata a duniyan nan. Ke naji an daka min tsawa a tsakiyar kaina sai da na zauna daga tsugunan da nake. Uban me kika tsaya yi kuma wai ke baki san yanda na tsani ganin fuskanki bane wallahi har mafarki nake yi kuma ni tsoro kike bani ki tashi ki fitar min a daki mayya kawai mai suffan aljanu. Tafiya nayi ina tunanin ya suffan aljannun yake ko ya taba ganine oho shi dai bashi da kalman dangantani da aljanu da mayu dan tsaki naja na shige dakinmu. Sai magrib duk yan gidan suka dawo da masu suna da masu islamiya. SAWWAMAN QAWWAMAN😘😎 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 7. Ridwan zaune gaban iyayenshi maza da hajiya kakarshi kasancewar kakansu namiji ya rasu. Gyara murya daddy yayi yace Ridwan a matsayinmu na iyayenka baza mu danne maka hakkinka ba muna so ka gaya mana ko kana da wacce kake so dan ka san mun daga maka kafa ba dan kadan ba. Yanzu shekarunka 34 zuwa da biyar ba aure a matsayinka na lafiyayen namiji ko baka da lafiya ne bamu sani ba? Ya dan sunkuyar da kai yana murmushi yace ni daddy lafiyata kalau asalima ina da yarinyan da nake so tana karatu ne a Europe shekaran can ta fara dama ina so in muku magana kuje a sami iyayenta duk da babanta yace sai ta gama tukun za ayi auran a cewarta. Tunda ya fara magana duk suka kura mishi ido ba kaman hajiya da take ji kaman ta tashi ta mangareshi wai tana kasar turai kuma ma sai ta gama. Tace kai rilwanu wai kai kam yarone da shekara ishirin ko kuwa mtsw ta ja tsaki tayi shiru dan ta san tana iya ci mishi uwa yanzu. Abba ne yace toh nan da shekara nawa zata gama makarantan? Kara lankwashe kafa yayi cike da kwarin guiwa ganin abba da kanshi ne ya mishi wannan tambayan yace eh toh nan da shekaru biyu dan ta sami mtsala a shekarar farko. Abba ya gyada kai yace zuwa lokacin kuma an nada ka shugaban gauraye ko to ba zai yuwu ba ba a zuriyarmu ba. Hajiya aka gyada kai aka ce tabbas kam ba a zuriyan nan ba rulwanu ba kai bane shugabanmu. Daddy yace ba zamu hanaka auran zabinka ba amma kam muna da sharadi...... Ya zuba mishi ido. Shi kam ridwan hadiye wani yawu mai kauri yayi wanda yasa adams apple dinshi yin sama da kasa yana tunanin menene kuma. Daddy ya cigaba da cewa sharadinmu ba wani mai wuya bane wanda dama ko da ace ita yarinyan da make so din a shirye suke toh muma sai ka bi namu ra'ayin ka auri yarinyan da muka tanada maka tun da dadewa. Wani gumi ne ya keto mishi aure kuma? Wata yarinya kuma innalillahi. Abba yace saboda haka tunda su wadan can ba a shirye suke ba sai a fara wannan in yaso ran da suka shirya ka aurota dan ko bamu da wannan nufin baza mu zuba maka ido kana zaune ba aure ba,in ba dai ba wata ta'asar kake aikatawa ba. Saboda haka ka shirya nan da wata uku kana da mata dan mun riga munje mun sami mahaifinta an tsai da magana suna rubuta jarabawan gama secondary za a yi bikin ku. Kaje ka kaiwa rabee kudi ta hada maka kayan akwati dan ba mai yi maka auran gata kana da kudinka ba zai yuwu mu baka mata mu hada ma da kaya ba haka kasa ayi gyara a gidanka kasa komi tunda dai an dade ana neman kudin nan sai a fito dasu a kashe. Cewan abba. Shi dai gyada kai kawai yake kaman kadangare wai shi of all people za ayi wa aure wai da karamar yarinya ma yar secondary. Hajiya ce tace tunda abin ma yar gida ce sai ka shirya yau kaje dakin uwarka hira. Dammm a gida kuma wa kenan fadeela ko fareeda dan dai sune yam mata kuma yan secondary a zuriyarsu waro ido yayi da ya tuno abba yace sun gama magana da mahaifin yarinyan innalillahi Allah yasa ba aljanar can bane. Daddy ne ya dawo da shi daga tunanin da yake yana fadin kai dai Allah ya maka albarka ai kai kayi dace da mata sai aduan zama lafiya kawai. Hajiya tace ai zakiyya kam akwai hankali ga kyau ga kyan hali. La haula wala quwata shine abinda ya fada a cikin ranshi dan bai iya wargi gaban iyayenshi. Sallaman shi suka yi inda suka zauna da mahaifiyarsu suna shawara kaman yanda suka saba. Bai so hakan ba so yayi da sun tafi ya fara saukewa wannan tsohuwar kwandon masifarshi. Motarsa ya fisga yayi can bayan gari cikin awa biyu yasha kwalin taba daya da rabi, shi kadai sai huci yake lallai suna son daukan gawar yar su. Wayarsa ce tayi ringing ganin mai kiran yayi dan tsaki shi kwata kwata ma ya manta da batun wai itama zata shiga tashin hankali in taji labarin nan. Kin dauka yayi dan baya normal zai iya hucewa kanta. Bai koma gidan ba sai taran dare ni kam a lokacin ina kwance ina hawaye dan dawowata daga Palon abba inda ya shaida min abinda suka yanke akan mu ni da ya Ridwan tare da shaida min da yaddan yayah suka yanke hakan. Ni ba kukan kin auran nake ba kukan tausayin kaina nake su abba basu san irin tsanan da ya rid ya min bane da basu hada wannan abin ba. Su yusra sun min tambayan duniya na kasa basu ansa toh me ma zance musu su abba zasu min aure bana so ai ko da na cika butulu. Da suka lura bazan basu ansa ba sai suka kama lallashina sanin halina na zurfin ciki. Gam aka banko kofar dakin mu ya ridwan ne ya shigo idon nan nashi yayi ja tuni jikinmu ya kama karkarwa ba ma kaman ni da na san mai ya kawoshi. Wani kallo ya watsawa su haleema ba shiri suka mike suka fita nima nayi kokarin mikewa wani uban tsawa da ya daka min ne ya sa naji marata ta kulle da fitsari tuni na zauna tare da matsa kafata. Kallona yayi sosai yace good da alama ke da kanki kin fara kukan makokinki daga yanzu kam ki fara irga kwanakin jin dadinki dan sun kusa karewa muddin kika kuskura kika amincewa auran nan. Ke da kanki kin san irin tsanar da nayiwa fuskarki dama ke kanki gaba daya banda su abba yar ficiciya dake suke shirin aura min for what suna ganin zaki iya daukan buqatuna ne. Yarinya bar ganin kina da nonuwa da duwaiwaka ba anan abin yake ba mtsw matsalar kenan ke din yarinyace i dont knw how to explain to u. Ni dai ina shawartarki da kije ki gaya musu ba kyasona ba kya son aurena na tabbata ba zasu miki dole ba. Baki kawai na sake ina tunanin irin wannan rashin kunyan shi ya dage sai zaro zance ya ke. Ke dan ubanki ni tsaranki ne da zaki tsareni da shegun idanuwanki mai kama da na mayu Allah ya sawwake ni in hada zuriya da ke ki haifa min nasu siffofin aljanu shegiya mayya gwara ki sakarwa iyayena kurwa in ba haka ba wallahi inci ubanki ya kafa min rankwashi ya fice kaman kububuwa dan ko lura da su yusra dake tsaye a gefen kofanmu bai yi ba. Da sauri suka shigo dakin haleema tace yanzu dama kukan da kike yi kenan tun dazu? Lallai dole kiyi kuka duk wanda aka hada da auran yaya ridwan ko da yana son mutum ya banu balle ke da ya tsana. Yusra tace ni na rasa mai zakiya tayiwa yah rid da yake mata tsanan nan duk wacce ya sami mace irin zakiyya ya more. Na share hawayen da ya zubo min da bayan hannuna nace toh ai inda matsalar take kenan siffata ce baya so yace na fiye kyau da yawa kyauna yayi yawan da baya burge mutane wai kaman aljanu dama haka aljanu suke na karasa fadan hkan tare da rushewa da wani kukan. Yusra ta goge min hawaye tace kiyi hakuri duk tsanani na tare da sauki Allah zai kawo miki dauki mu dage da addua kawai.. SAWWAMA QAWWAMA😘 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 8. ASSALAM NAJI KORAFINKU A KAN TYPING ZA A DUBA INSHAA ALLAH. Ranan kam bacci bai ga ido na ba kwana nayi sallah ina neman zabin Allah washegari da zazzabi na tashi Allah ya sa weekend ne Mama ne ta zaunar dani bayan ta ban tea na sha tace zakiyya ki gaya min tsakani da Allah kina son auran nan ko ba kya so. Na dan sunkuyar da kaina ina matsa hannuna nace mama ba wai auran ne bana so ba....... Yayanku ne ba kya so kenan na girgiza kai nace ah ah mama ni tsoro nake ji Mama tayi murmushi tace ki daina tsoro na fahimci abinda kike ma tsoron yayanku kam.tabbas wani irin murdadan mutum ne amma ai ke ya macece wacce ta mallaki komai da duk wata ya mace ke buri. Kina da kyau kina da ilimi both arabi da boko kina da hali mai nagarta. Wallahi ina mai tabbatar miki in kika yi amfani da wadannan qualities din naki sai kin juya Ridwan a nan din nan ta nuna tsakiyan hannunta amma fa sai kin dage da addua . Nace toh mama na gode tace yauwa yata yi maza ki shanye shayin kafin yazo ku tafi asibiti. Na dago a razane mama ta dan harare ni tace zaki fara haljn naki na tsoro ko ta fadi hakan tana danna nombobinshi . Assalamu alaika lafiya maza ka zo yanzu zan aike ka. Ta kashe wayar ba ayi minti goma ba ya shigo cikin bakin wandon jeans da navy blue din shirt. Tsugunawa yayi ya kara gaisheta nima na gaisheshi ya amsa yana hararata kasa kasa. Mama na lura da shi tayi kaman bata gani ba tace zakiyya ce ba lafiya ka dauketa ka kaita a duba ta. Mama ni kuma duk yawan yaran gidan nan nine zan kaita asibiti? Haba mama dan Allah. Gidan ku nace kaci gidanku ni ban san da yawan yaran gidan bane ko duk yawansu sune zasu aureta ba kai ba dole ka fara sauke hakkokinta dake kanka. Yace toh mama ni nace ina sonta ko ni nace a mana aure ni dai gaskiya mama za a takurani me zanyi da wannan abar. Innalillahi Rid ni kake gayawa baka son zabin mu toh kaje ka samu ubanka ka fada mishi bani marainiyar wayonka ba. Kuma dolenka da gidanku ka kaita asibiti ba asibiti ba har makaranta kai zaka dinga kaita da duk inda za taje in ba dai so kake ka nunawa duniya ban isa da kai bane. Zube guiwowinshi yayi a kasa yace mama na tuba kin isa da ni har kin yi yawa zan yi yanda kuka ce fushinki masifa ce a gareni. Ni ban yi fushi da kai ba amma muddin ka nemi ketara maganarmu ina dab da yin fushi da kai. Mama hakan ma ba zai faru ba in dai daga gare ni ne ke ki sameni a mota,mama ki samin albarka. Allah ya muku albarka gaba daya tare da iyalin naka. Runtse ido yayi yana mai jin zafin kiran zakiyya da iyalinshi da tayi amin yace a takaice ya tashi ya fita. Ta juyo gareni tace yi maza kije ki dan gyara fuskarki kadan ki daina zama ba kwalliya ai in kana da kyau ka kara da wanka. Tashi nayi na nufi dakin mu dan kintsewa kaman yanda mama tace a lokaci daya kuma zuciyata na lugude. SAWWAMA QAWWAMA😘 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 9. A daki na samu yusra na waya da fadeela kan maganan hadinmu da yah Rid. Powder kawai na shafa na sa mai a baki na fita ina ta nanata la' illah ha'illah anta subhanaka inni kuntum minal zalimin. A cikin mota na same shi a parking space kafarsa daya a waje daya a ciki sai cika yake yana batsewa tsayuwa nayi jikin motan na rasa yanda zanyi. Wani uban tsawa ya daka min malam in baza ki shiga ba ki kama hanyarki kiyi wucewan ki yara sai shegen raini ni wallahi babbala mutum zanyi ya fadi hakan yana kwatantawa da hannunshi. Da sauri na bude gidan gaba na shiga wani harara ya balla min kafin ya kafa min wani azababben rankwashi. S Dafe kaina nayi cike da azaba yayinda ruwan hawaye ya cika min ido da alama in aka kaiwa yah rid ni zai burma min kai da rankwashi. Uban me kike kallo da shegun idanunkin nan wallahi kurwata kur gwara ma ki sake min iyaye kuma kije kice musu ke ba kya sona baza ki aure ni ba ina ba haka ba sai kin gwammaci mutuwarki shegiya. Kuma wallahi bari kiji yanda kika sa uwata tace sai na dinga miki hidima haka kema sai kin min danni ba jakkin gidanku bane ba za kuma ki hadani da uwata ba. Daga yau din nan gyaran part dina da girkin abincin da zan ci ke zaki min kuma wallahi kika min mara dadi inci ubanki aljana kawai Sunkuyar da kai nayi hawaye na sauka a kumatu na yana diga a cinyata. Kawai sai naji an dago habata cike da kulawa ya sa wani hanky mai kamshi yana goge min hawaye yana min wani rikitatan kallo. Kadan mamaki bai kasheni ba me ke damun kwakwalwan yah Rid? Abba na hango zai shiga motarsa nan na gano dalilin kulawar. Har abban zai shiga motarsa sai ya fito ya dan kwankwasa glass din side din ya rid. Bala'i nan naga munafurcin namiji sai ya wani nuna alamun firgita da sauri ya sake habana yayi saurin sauke glass din. Abba ne yace ridwan mai ke faruwa ne naga zakiyya na kuka ba dai wani abu ka mata ba? Dan sosa kanshi yayi yace abba wallahi wai ba ta da lafiya ne shine zan kaita hospital shine fa take kuka wai ita bata son allura. Ashsha sannu zakiyya ai gwara kuje asibitin ai zama da ciwo ba dadi kuyi maza ku tafi, Allah ya sauwake ameen. Ya ja motar muka kama hanyan hospital ina mamakin shu'umancin yah rid Allah ka fitar dani. Mun danyi nisa kadan duk inda muka wuce ana kallonmu gefen titi yayi parking yace fitar min a mota. Dammm gabana ya ba da nace ki fitar min a mota ko malama ki koma baya danni bazan dinga tafiya dake ana bina da kallo ba haba kowa sai ya jinjina min daukan aljana a motata. A hankali na sauka na koma baya(abin dariya in bai dauki aljana ba ai ya zama driver din aljana🤣🤣) A haka muka isa asibitin aka min test aka ban magani dan mugunta sai cewa yayi a min allura,duk tsoron allura na haka na daure aka min hawayene kawai yake zubo min. Haka muka kara dawowa ina bayan mota sai da muka kusan isa gida yasa na dawo gaba. Lokacin da muka shiga gate yana waya da sauri na fita a motar da naga hankalinshi ba ya kaina nayi cikin gida da sauri. Ina shiga na sami su fadeela sun zo wani mugun kallo na ga tana bina da shi ni dai bance wa kowa komi ba naje na hau gadona na kwanta. Fareeda ce tace hmm hajiya zakiyya ko aunty zakiyya zance ya jikin Da sauki na fada a takaice. Banko kofarmu aka yi ya shigo ya wula min ledan magunguna na yace ba dai kin mai dani sa'anki ba zanci ubanki ne. Ya fice wani shewa naji fadeela ta sa tace ah dadinta ba isa a mana fi'ili ba duk kyaun mutum bashi da farin jini a wani wajen. Dukkanmu bawanda ya kulata,haka ta gama hargaginta ta fice ko meye hujjanta oho. Haka yah rid ya gama hutunshi kullum shi yake kaini makarantan boko ya kaini islamiya kuma ba ranan Allahn da ba zai ci ubana ba. Ni kuma gyaran part dinshi da girkinsa ni nake yi haka zai lissafo min abinci kala kala kuma yace sai nayi. Su mama sai murna suke ya sakko ya rumgumi zabinsu,su yusra ma har an canza min suna daga matan yah rid ko auntynmu. Ni kadai na san azabtuwar da nake a hannunshi tun ma wai ba a daura mana aure an barni daga ni sai shi ba kenan. Dan mugunta haka zai labta min under wear dinshi yace in wanke a toilet wani sa'in har da kayansa ga washing machine ga komi amma haka zai sani wanki in dauraye in ajiye a toilet din. Da zai koma mamah tace sam sai dai ya kira daya daga cikin sojojinshi ya ajiye 407 din shi a dinga kaini school a ciki. Sunkuyar da kai yayi yace haba mama kina son bata yarinyan nan ta cigaba da bin motan gida mana in ina nan ba sai in kai ta ba. Ah ah sam ni ban yarda ba sojojin nan dai an baka su a wajen aikinka ka dau daya ka bata yana mata hidima kuma ka sa a bude mata acct kasa mata kudi dan ka san yanzu bambancinta da matarka kadan ne. Haka yana ji yana gani ya mata dukkan abin da mama ta zayyano yana kudurta irin ci mata uwa da zai yi dan yayi alqawarin mutuqar aka bata mishi akanta sai ya mata ninkinsa....... SAWWAMA QAWWAMA😘 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 10. Nan da nan na dawo big gal duk inda zani da driver na ga kudi da mama ke sani kashewa ta canza min mai da su turare. Tuni kyauna ya kara fitowa da haskena gashina kam har wani sulbi ya kara yi. Wajen koyan kwalliya mama ta min register tasa aka kawo min make up kit na 50,000 haba ai sai su yusra suka ce suma sai an musu register. Tasa aka musu make up kit kuma tace su tambayi yayansu ai ba wacce ta iya sai yah sadiq suka tambaya yace zai sayawa mutum biyu na 20 20 thousand in yaso ya ibrahim ya sayawa sauran biyun haka ko akayi. Sai kumbure kumbure suke yi wai nawa yafi girma da kaya momy tace toh ai ni amarya ce. Fadila kam ai kaman ta hadiyeni sai habaice habaice take jefana da shi wai na zo zan mallake musu dangi da asirin mu na fulani. In banda rashin hankali na bafulatanin kauye ina ke ina yah rid yar kauyan kayayau da ke. Halima tace wai ke fadila meye matsalarki ne meye naki dan ta auri yah rid iyayenmu sun ga dacewan hakane amma duk in bi dagawa mutane hankali. Dalla banza mara kishin dan uwa tsakani da Allah in auran hadi ake so ayi da wa yafi dacewa a hada yaya gani ga farida amma a rasa da wanda aka yi tunanin hada shi da ita sai BARE yar karo. Farida tace ah ah ni kam ba ruwana da yah rid ba iyawa zanyi da shi ba macece wacce ta kai mace ma ya rid na wulakantata balle ni. Ji banza ke din ba mace bace duk wani halitta na ya' mace kina da shi toh meye ya rage yanzu dan Allah wannan facakar da take ti da kudi da ba daya daga cikinmu ce take yi ba. Ohoooo sai yanzu na gane inda kika dosa fadeela cewar halima amma kin bani kunya kice hassada ce kawai kike yiwa zakiyya sai yanzu na gane tun farko me yasa kike jin haushin zakiyya ashe bakin cikin kyan da Allah yayi mata kike yi yanzu kuma da Allah ya bata namiji daya tamkar dubu nan ma baki kyaleta ba kina mata bakin ciki. Wallahi kin bani mamaki da kunya ai iyayenmu sun san da ke suka ga zakiyyar ce tafi dacewa da su ba zakiyya zaki zo kiyiwa tijara ba iyayenmu zaki je ki sama ki gaya musu abinda ya dace dan su suka hada ba zakiyya ba yanda yah Ridwan yake ikrarin bai sonta itama ai ba soshi take ba ita da take da asset din da namijin aure sai ta zaba ko da kuwa shugaban kasa ne balle wani yah rid. Mtsw taja tsaki ta fita ganin duk cikin yan uwanta ma ba wanda ya goya mata baya. Farida ta juyo inda nake kwance ina kuka tace ke kuma mara aikin yi ki zauna kawai kina zubar da hawayanki a banza indai kika ce wannan halin naki zaki cigaba da yi fadila ta samu daman rainaki kenan koshi ya rid kamata yayi ki nuna mishi kema fa macece. Yusra tace wallahi kuwa shi yana wani ikrarin bai son mace me kyau ba ayi auran bane yarinya ajiye kunyanki da sanyinki zaki yi ci mishi uwa sannan ki dauka ki mayar. Kwashewa suka yi da dariya dukkansu halima tace wallahi yusra gaskiya ta fada tun yaushe zata saito shi kan hanya shi ba namiji bane lafiyayye sai dai inshi dutse ne. Duk shegen girman kan nan zai ajiyeshi sai yanda kika yi da shi tayi kwafa tace Allah maza ba karamin bani haushi suke ba. Farida tace wallahi kuwa raini ne dasu mussaman gamu teenagers ganinmu suke yara shatab wanda basu san komi ba. Yusra tace nan ko in muka sa su a daki sai yanda muka yi dasu. Shewa suka yi suka tafa nace Allah ya shiryeku amin suka amsa da karfi. Karatun jarabawa muke sosai bama samun zama tun safe in muka tafi school sai hudu da sauri muke shiryawa zuwa islamiya saboda hadda muke shida kuma mun wuce wajen kwalliya sai takwas kuma. Duk zirga zirgan da muke yi ni a motar yah rid ake kaini su kuma a motar gida in tajin haushi su da yawa suna hirarsu ko ban samu su baki ba ai da dadi kana cikin mutane. In na yi musu korafi sai su ce min ai ni matar manya ce wane su hada hanya da matar soja. Ko a makaranta wani respect ake bani daga dalibai har malamai ganin me uniform ke dawainiya dani. Su kam har sun fara dana sanin shiga make uo classes din da suka yi suka ce dama sun bari sai anyi final exams tunda su ba amare bane. Momy da mamah suka ce basu isa ba ai gulmar da yasa suka ce sai sun shiga toh sai sun karasa. Ana saura sati mu fara jarabawa mama tace min ya rid zai dawo tuni naji kaman in gudu wani abin mamaki kuma da al amarina sai na tsinci kaina da son ganin shi. Lallai bani da hankali ganinshi na dai dai da gani bacin raina dan tabbas na san watan cin ubana ya kama. 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 11. Ranan da zai dawo wayan mama ya kira yace ta bani dan bai taba kirana ba asalima bai da number na. Cikin faduwar gaba na amshi wayan mama ta fita. Sallama nayi cikin sanyina amin kawai yace sannan yace ke kina jina na san kin sami labarin zan dawo yau toh ki fara shiryawa kanki dan kam tabbas kin san ba zan miki da sauki yanda kika sa aka rabani da farin ciki da kwanciyar hankalina toh kema haka zan miki koma fiye da haka. Tuni hawaye suka cika min ido ina kokarin mai da su. Kina ji ko nace uhmmm yace good yanzu ina so kiyi min fried noodles,salad sai tuwon alkama da oha soup sai zobo and any other home made drink ki min shirme wallahi ki gani. Da sauri cikin rawar murya nace yah ban iya oha soup din ba. Cikin tsawa yace i dont bloody care kawai in ganshi in na dawo sannan a gyara min part dinna ko jikin mutum ya fada mishi ya katse wayar. Rike wayar nayi kawai a kunnena ina tunanin wannan masifan da nake shirin shiga Allah ka shiga tsakanina da bawankan nan. Karan ringing din wayan dake kunnena ya ankarar dani da sauri na fita na kaiwa mama sannan na wuce dakinmu ina tunanin ta inda zan fara. Halima kadai na samu a dakin tana kan system zama nayi a gefen gadona na zuba uban tagumi. Halima ta dan juyo ta kalleni tace ke kuma fa irin wannan uban tagumi ki cigaba da sa abu a ranki kina yar karamarki da ke sai wata cuta ta kamaki shi yah rid ba asara ne da shi ba tunda ba sonki yake ba mu dai masoyanki za a bari da matsala. Hmmmmm kawai nace har zata juya ta cigaba da abinda take yi dan ta san zurfin cikina in ban yi niyyar fadan abu ba duk nacin mutum sai dai ya kyaleni. Nace kiji yah wai wani oha soup zan mishi ni kuma ban taba ba asali ma ban san miyan ba. Jarfa meye kuma wani oha soup yah rid fa ba shi da dama tsakani da Allah muna kano ba kudu ba ina zamu san wani oha soup. Ko miyan wani yare ne sai Allah duk shiru muka yi muna nazarin ta inda zamu fara. Halima tace yauwa yammata Allah ya taimakemu we are in the 21 century where technology exist. Na mata kallon tambaya kafin kwakwalwata ta tafi inda nata yaje da sauri na tashi na rungumeta. Tace toh ta ina zamu fara sunan miyan zamu sa ko kuwa. Nace ah ah mu fara da saka yoruba tribal soup mu gani nan muka typing sai gasu sun jero mana su ewedu soup,gbiri soup da sauransu amma ba oha soup. Muka koma muka typing igbo soup nan fa muka fara cin karo da su banga soup atama soup vegetable soup ogbono soup sai ga oha soup ai nan muka sa ihu. Halima ta copying yanda ake yi ni kuma na fara shirin zuwa kasuwa har na shirya na karbi list din ingrediant din nacewa Halima yana ga kina zaune ki tashi mu tafi mana. Tace ke nifa tsoron shiga motan nan nake nace hmm ai baki kaini ba amma haka nake shiga dan banda yanda na iya dan Allah tashi muje. Ta tashi ta karyar da wuya tayi kalan tausayi wai toh yana iya abin ma abin dariya aiko muka yi dariyarmu. Munje kasuwa mun sai duk abinda muke buqata nan da nan halima har da yusra ma suka tayani muka hada mishi abincin da juices dinshi su ka kuma tayani muka gyara side dinshi. Muna dawowa dakinmu suka turani bathroom wai in yi wanka bayan na fito ne ina zaune ina shafa mai. Yusra tace yasin ni ban yarda yah rid da zakiyya basa son auran nan ba ji tun kafin ayi auran suka koma mata da miji kwana ne kawai basa yi tare amma duk wani hidimanta shine. Haka itama duk wani hidimanshi itace yanzu ki duba sai kace wanda mijinta zai dawo an mishi girke girke an gyara gida anzo anyi wanka za a cancada ado ta karasa fadan haka cikin zolaya. Ai ko na hade rai nace wallahi ba kwalliyan da zanyi ya samu daman ce min aljan da kyau. Hakuri suka bani ai fir naki yin kwalliya kayana kawai na saka doguwar rigace budada dan momy tace bai kamata in dinga sa abu da zai matseni ba saboda budaden hips dina saboda maza ne a gidan kuma ba muharramaina ba Sai ya kasance yawancin kayana open gown ne sai ko buba nayi sallahn la'asar muka fito babban palo inda muka sami mama da momy zaune suna hira. Momy ce tace ah ah zakiyya ya ban ganki da kwalliya ba duk irin zuwa make up classes din nan da kuke yi. Carab yusra tace wallahi momy ba yanda ba muyi da ita tayi kwaliya ba taki. Momy tace maxa ki wuce kije kiyi kwalliya haba na mene. Haka na koma nayi light make up duk da haka sai da nayi ziza. Muna nan zaune a palon ya iso gaba na sai dukan tara tara yake gaishe da su mama yayi sannan muma muka gaisheshi ya amsa yana shan kamshi. Sai ya kara min kyau bakin kwayan idonshi har wani walkiya yake yi fuskan nan tas ba ko gashi. Hmmm shima yah rid din nan mai kyau ne fa yake zagin mutum dan dai kawai shi ba fari bane. Hararata yayi kasa kasa ganin na kure shi da ido yayi kwafa a hankali. Mama tace kai kuka kai da wa kak kwafa ya dan shafa kai yana murmushi yace mantuwa nake tunanin nayi. Momy tace ayya yanzu dai kaje ka samu ka huta ai ka sha hanya kai dai da son tuki kake maimakon ka biyo flight. Mama tace son wahala dai da son kudi kin san sojoji da mako kuwa. Duk muka yi dariya har da shima ya tashi ya nufi side dinshi. Yana shiga ya lumshe ido cikin jin dadin kamshin turare da na abincin da aka shirya mishi akan dining. Wanka yayi ya zauna yana cin abincin yana mamakin yanda miyar ta dau zaki bayan tace ba ta iya ba. Shegiyar yarinya ba laifi akwai tsabta da iya girki ko dan wannan ma zai aureta tana gyara mishi gida da yi mishi girki. In ya auro shuraihat kuma sai ya baje kolin soyayyarsa da ita aljana kuma ta zama maid dinsu dan ya tabbata shuraiha ko coffee bata iya dafawa ba. Ni kam bayan nayi sallan magrib ne ina zaune ina lazimi yah musty ya shigo yace inje yah rid na kirana. Tuni jikina ya fara zikiri adduan dai da na saba ita na kama a bakina na nufi side din ina nanata la'ila ha'illah anta subhanaka inni kuntum minal zalimin............ SAWWAMA QAWWAMA😘 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 12. HAMEEDAN HAMMA BAN IYA SUNANKI NA GAYU BA😜 WANNAN SHAFIN NAKI NE KE KADAI KINA KOKARI KINA FARKAR DA MATA ALLAH YA BAR KAUNA DA FAHIMTAN JUNA TSAKANINKI DA HAMMANKI AMEEN. ***** ****** ****** Sallama nayi a hankali na tura kofar kaman wata mara gaskiya. Tsaye na sameshi a tsakiyan palon hannunshi da cikin aljuhu dayan kuma rike da sigari. Damnm gabana ya fadi jin warin abin da nafi tsana dauke tsayawa nayi a bakin kofan ina dan dauke numfashi amma duk da haka ina jin warin. Ke dan ubanki nan zaki tsaya ko ni kike nufin inzo inda kike? Da sauri na karasa na rufe hancina cikin dabara da hijab din jikina naje na zube a gabanshi nace barka da yamma yah. Bai amsa ba sai cewa yayi uban me kike toshewa hanci? Da sauri nace ba komi. Ya kalleni kaman bai yarda ba sai yace toh bude hancin ko inci ubanki. Da sauri na sauke hannuna Allah ya taimakeni zuka daya ya karayi wa tabanya kashe a ash tray. Sannan ya kalleni yace shegiya ke bakya kallon kanki a mirror ne? Nace ina kallo...... Toh meye na kara wani kwalliya banda shegen kyaun da kike da shi yarinya kaman aljana, Allah daga yau na kara ganin shegen fuskankin nan kaman na mayu da kwalliya sai na watsawa fuskar acid. Uban me kike kallona da mayun idonkin nan kaman magnet haka dazu kika wani tsareni da shegun idanunki sai na kwakulesu ya fada yana rankwashi na. Na dafe kaina ina zubar da kwalla kuma uban me kike yi da kudi naga kina cire kudi ba kakkautawa. Tsuru tsuru nayi na rasa me zance. Ba dake nake ba? Mama ce fa take sani ina cirewa ina sayan kayan kwalliya. Kayan kwalliyan ne aka cire mishi more than hundred thousands? Nace ah ah an min register din make up classes an kuma sai min make up kit da kuma su cosmetic din amfanina. Kan uba wai ke nake zuwa nemanwa kudin ne da za a barnatar min da kudi a banza,wallahi sai kij biyani a sannu. Gabana ya fadi ni dame zan biyashi kaji shi sai wani ta da jijiyoyin wuya yake dama mama tace soja akwai mako. Kuma gobe da safe ki min kunun gyada da kosai. Dan zaro ido nayi nace yah..... Pap ya buge min baki yace ni kike zarowa ido kaman zaki hadiyeni da shegun idanunkin nan. Nace ah ah fa yah gobe muna da school kuma da sassafe muke tafiya bama dawo sai 4 ga islamiya. Oho i dont bloody care gobe ni dai inga break fast kuma lunch kawai zan daga miki kafa amma dinner kam ba abin da ya dameni da gajiyanki ke da dare ma sinasir zanci. Na bude baki zan yi magana yace kut wai ke yaushe na dawo sa'anki ne ina magana kina yi lallai kina so inci ubanki. Wallahi kar ki bace min da shegen fuskan nan naki kaman na aljanu a nan ki ga in ban babbalaki ba. Da gudu na bar dakin,a daren na wanke wake na ajiye ana sallan asuba na hau aikin break fast dinshi. Allah ya taimakeni na gama da wuri har na shirya yusra tace wannan ai daukan hakkine ki gayawa mama wallahi. Nace barshi shi da Allahn shi yanzu in na gayawa mama sai wani abin ya billo kyalleshi ni kam. Haka da muka dawo sallah kawai muka yi na jika shinkafa na gayawa momy ta bada akai markade kafin in dawo tace zakiyya irin wannan wahala ki bari yaci abinci da kowa yake ci mana haba in ba zai ci wannan ba ki bari ladi ta mishi kafin ki dawo nace momy ba komi. Ko da ya dawo momy tace mishi yace in bar wahalan da nake yi haka ga karatu ga dawainiyarsa. Momy wallahi ba yanda ban yi da ita ta bari ba wai ah ah ita dai in barta wai lada ai take samu gwara ta saba tun yanzu. Momy ta rike baki tace oh yaran zamani ita zakiyyan ma da ake ganin kunyan ta kenan. Muna dawowa make up school na shiga ina tausayin kaina ban gama girkin ba sai past nine. Ai ko na sha masifa da su rankwashi yace kuma in gyara mishi side din da daren ya fita ya barni. Ban gama ba sai kusan goma da rabi a gajiye na shiga cikin gida ina tausayawa kaina. Haka yah rid ya dinga wahalar dani saukinta ana fara jarabawa na dan samu sauki saboda ba sammako kuma wani sa'in ba mu da paper sai karatuna da ya nema shigawa hakki. Haka ya gama hutunshi muna tsaka da exams ya tafi nan na samu sa'ida. NIMA INA GA ZAN HUTA. SAWWAMA QAWWAMA😘 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 13. TAQABAL MINNA WA MIN KUM. RUQAYYA ZUMA, AUNTY HALEE, MAMAN USUF, MAMAN GIMBIYA AND MOM ILHAM KAR KU WANI TAMBAYENI GORAN SALLAH WANNAN SHAFIN SERVES AS UR GORAN SALLAH ALLAH YA MAIMAITA MANA. ******** ****** ***** Bayan mun kammala paper din mu na karshe a waec ne abba yace in shirya zan tafi hwol hutun tsakanin WAEC da NECO. Tare da su yusra muka je nan aka sa nayi ta zaga dangi dan daga wannan zuwan baran kara zuwa ba sai aurena. Har Bauchi sai da muka je sosai muka ji dadin tafiya ana saura kwana uku mu fara NECO muka dawo. Sai da zamu dawo ne dada ta zaunar da ni ta min nasiha mai ratsa jiki sosai. Ta nunar min da shi zaman aura dan hakuri ne duk zafin soyayyan da kuke yiwa juna sai kun yi haquri da juna zaku mori zaman ku. Nayi matuqar farin ciki da nasihun dada na daura dammaran ko min rintsi zan zauna da yah rid in mishi biyayya ko domin in farantawa iyayyanmu dan naga ba karamin daukaka auranmu suka yi ba. Mun dawo kano cike da kewa su Halima suna kewan yanayin garinmu da rayuwan kauye tare da mutuniyarsu salma. Nawa bangaren kuma ina cike da kewa da alhini rashin ahalina a kusa dani. Yusra kam na lura wani abu na so ya kullu tsakaninta da yah auwal dan shima yazo weekend ya samemu. Tafiyan dadi muka yi kasancewan driver na ne yazo ya daukemu😜 Mun iso garin kano da wuri kowa sai murnan zuwanmu yake ba kaman mama dan ita ko kadan bata surkunta dani. Mun fara exams gadan gadan Allah ya taimakeni ko sau daya yah rid bai zo ba dan dama ya kan dade bai zo ba. Muna gama exams aka shiga shirye shiryen biki bridal shower muka fara yi in da na saka blue gown,ban sa goggoro ba. Sai aka gyara min gashina ya zuba ta gefen fuskana aka yafa min wani yalolon yellow gyale. Su yusra da sauran kawayenmu na sch kuma suka saka blue jeans da yellow din polo shirt. Raguna biyu da kaji goma aka bankare mana sai su Drinks na yanka cake kasancewan mata kadai muka yi abin mu. Da next day kuma akayi kamu washegari ranan laraba muka dai hanya tare da masu kai akwati zuwa hwol. Ran alhamis muka yi fulani day da yan kauyenmu da kawayeemu da suka biyomu.. A daji muka yi sosai ya kayatar dan duk a cikin events din da muka yi yafi dadi. Anyi chedde(rawan fulani) anyi dai shagali muka watse washegari friday dumbin jama'a suka zo suka sheda daurin auranmu. A ranan ne kuma aka tafi dani kano inda aka cigaba da shagalgula sai a ranan na sa yah rid a idona da daddare da ya shigo dakin momy dan nan aka saukeni sai an gama biki akaini gidana. Hade rai yayi dan baiyi tsamanin muna dakin ba ya juya ya fita. Yayi kyau yayi haske,kasa dauke idona nayi akanshi har ya fita, zungurina Halima tayi tace dallah can meye na kallonshi sai ya rainaki ashe farida na jinmu tace eh mana kar ki nutsu ki kama kanki sai ya dinga dizgaki a cikin mutane irin su fadila su sami daman ci miki fuska. Na sauke ajiyan zuciya nace Allah ya sa in iya daurewa dan ni kaina bam san me zuciyata ke shirin dauko min ba,zuciyata na son kaini inda yafi karfina. Ba abinda yafi karfin Allah just keep on praying cewan fareeda. Washegari parade akayi da yamma hade da dinner ya hade fuskar shi tamau sai ya kara kyau da kwarjini. Abin ya kayatar gwanin kyau fulaninmu sai tsorata suke idan aka harba bindiga🤣🤣🤣 A Daren ranan aka sada ni da gidana ba wanda ya kwana na sha kuka har na gode Allah. A haka har bacci ya daukeni ba duriyar ango daman ban saka aka ba inji mai satar hula. Na sani sashin da nake ba zai kalla ba. Da na tashi wankana nayi na yi kwalliyata mai kyau na fito a amarya ta. Wajen goma su yusra suka kawo mana break fast ko minti sha biyar ba su yi ba duk yanda na so su zauna sam suka ki. Abinci naci na koma dakina ina zaune bakin gado ina karewa akwatina guda bakwai da suke jere kallo ina tunanin ta inda zan fara saukewa in kalli kayan dan na san ba karamin nauyine dasu ba. Dan bana manta ranan da mamah ta tisashi a gaba ya bawa aunty rabi kudin lefen. Tana zaune a gabanta yayiwa aunty rabi transfer 1.7 million a hado yana ta kunkuno tace taji kuma ya bada dubu dari uku kudin fitar biki. Sai da yayi ta million biyu dai ranan. Burum naji an shigo min daki a fusace yana sanye da 3 kwata da vest na kamu ya hada fuskan nan tamau. Tsaye na mike sai kuma na zube kasa ina gaishe shi. Malama ba wannan ya kawoni ba tashi zaki yi ki min break uban wa kika ajiye da zai min abin karyawa? Cikin rawa murya nace yah an kawo abinci daga cikin gida. Ko a gidan abincin uban wa nake ci oh kina ce kinzo zaman hutu ne to bari kiji ba aiki daya da na dauke miki acikin ayukan da kike min da sai ma wanda ya karu.. Shegiya ji yanda take wani piki piki da shegun mayun idontan nan toh kurwata kur mayya kawai kin tashi kinje kin sama min abin da zanci ne ko kuwa. Da gudu na fita daga dakin na shiga kitchen na soya mishi dankali da plantain da kwai. A palour na sameshi yana kallon ball naje na dan tsuguna nesa kadan nace yah na shirya table din sai da ya gama shan kamshin shi ya juya yace min and so? Get out of my sight my frnd. Cikin rawar jiki na mike har na kai kofan passage yace ke zo nan me ma kika dafa min. Na juyo cikin faduwar gaba nace chips and plantain. Bashi nake da ra'ayin ci ba kije ki dafa min indomie da kayan lambu sai boiled eggs. Nace toh na nufi kitchen din ina tsaka da aikin ya kwala min kira na ajiye naje. Ki saka min serdine sannan ki dama min oat nace toh na koma ina aikin ina tunanin irin rayuwan da zanyi da bawan Allahn nan. Naci alwashin zan mishi duk wani irin bauta da zai sa ni tunda dai na san ibada nake yi. Ai kuwa yah rid made sure he made my life miserable dan cikin kwanankin nan kullum sai an kawo mana abinci daga gida amma hakan baya hanawa yah ridwan ya saka ni dafa mishi abinci kala kala. Kuma ya hana kowa zuwa wajena ranan da muka yi kwana shida yah samir da yah ibrahim suka zo. Ina kitchen ina girki naji yah ridwan na fada musu irin fushin da shraihat tayi. Yah sameer yace toh sai me ka kyaleta kawai. Hararanshi yayi yace in kyaleta fa kace toh wallahi ba don kar su abba su ci min mutunci ba da na tsufa a Europe amma gobe karfe 4 ne flight dina A tare suka cewa zuwa Europe din? Ya hada rai yace eh ai gwara inje in rarasheta ta san ni ba wai son auran nake ba me zanyi da wancan aljanar yarinyan. Yah Ibrahim yace Allah ya kyauta amin. Haka kawai na tsinci kaina da yin hawaye wannan wani irin wulakanci ne. SAWWAMA QAWWAMA 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 14. TAQABAL MINNA WA MINKUM. GORON SALLAH THIS PAGE IS HIGHLY DEDICATED TO U MY LOVELY FANS ALLAH YA BAR KAUNA Dogon numfashi na ajiye lokacin da na dawo daga dogon tunanina. Na yankewa kaina ko yah rid ya dawo na gama shiga harkarshi ai BANI NAYI KAINA BA da zai sani a gaba. Allahn da yayi ni shi yaso ya ganni haka. Ban kuma san yana son wata shuraiha ha sai naga ya dawo gidan nan tare da ita a matsayin matarsa. *********** Karan sigari ne a hannun shi yana zagaye dakin shi na sovi barrack da yake garin ilori. Yau kwanan shi uku da dawowa image din abin da ya gani ya kasa barin kwakwalwanshi. Wani zuka yayiwa sigarin sai da ya kare tas ya kashe a ash tray tare da kara kunna wani. Runtse ido yayi ya kuma budewa da sauri dan da ya rufe ido babu wanda yake gani sai shuraiha akan wani katon bature tana riding dinshi. Yayi kwana da yini a jirgi zuwa Europe dan ya ganta amma me da yaje sai idon shi ya mishi mugun gani. Lokacin da isa Europe har ya dau waya zai kirata ya ga zai ruining surprise din gwara ya karasa kawai. Apartment dinta ya nufa ya hau lifter zuwa samanta. Har ya daura hannu ya knocking kofan sau daya ba a ansa ba har zai kuma sai ya tuna inda take ajiye spare key dinta. Tuni ya lalubo ya bude tun daga sa kafanshi a palon ihun nishinsu da surutansu ya sanar da shi abin da ake aikatawa. Zuciyarshi taki yardan mishi wai shuraihan shi ke aikata masha'a the innocent shuraihat he knew. Cikin bedroom din ya nufa inda ya tarar da shuraiha na sukuwa akan bature tana surutan dadi na dirty talk. Shi kuma saurayin nata yana rike mazaunanta yana fadin come on baby ride the shit out of me come on oh yeahhhhh🙊🙈 Bai san lokacin da ya kwala kiran sunanta ba a firgice ta dirka akan baturen tana zazzare ido. Gadan gadan ya nufeta har ya sa hannu zai shako wuyanta sai ya fasa yayi wani shegen murmushi. You what alhamdulillah na godewa Allah da ban debi sauran turawa na kai gidana ba. Wallahi ban kasance mazinaci ba na sani Allah ba zai hadani da mazinaciya ba. Ba abinda zan miki kije Allah kika yiwa laifi bani ba dan dai da da aurena na kamaki haka wallahil azim ba abinda zai hanani bindigeku. Ki manta kin taba sanin wani Ridwan a rayuwar,ina nan ina kokarin Ganin na mallakeki ashe ke kina nan kina mallakawa wasu jikinki toh ba dani ba. Ya juyo ya fita ya barta kaman an dasata a wajen. Kwananshi biyu a garin ya kamo hanya ya dawo direct wajen aiki ya wuce. Shi kam sha'anin mata ya tsorata shi shuraihat kenan da ba wani kyaun kirki ne da ita ba tana bin maza. Ina ga wancan aljanar yarinya na tabbata ko bata bisu ba su zasu bita. Da kuwa na ci ubansu ya fada a fili. Shi yanzu ya zai ne ma lokaci kara tafiya yake buqatata kara qaruwa yake. Shuraihat din da nake tunanin zan aura ko bata tare ba zan dinga sauke buqatata akanta ga yanda ya kasance. Wata zuciyar tace mishi ba ga mata an aura maka ba. No no no no haba ta ina zan fara tunkarar aljanar nan da buqatata salon ta rainani. Hade giranshi yayi yana tunanin mafita. Fans sai ku sama mishi mafita😝😜 SAWWAMA QAWWAMA 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 15. Yau kam na tashi zuciyata wasai saboda na riki al Qur'ani da sallahn dare harkokina kawai nake yi har wata yar kiba nayi. Yau su yusra ne suka zo min yini aiko munsha hira sai sakalcinmu muke yi. Mu dafa wannan mu kwaba wancan mu jika wancan mu dai sha'anin mu kawai muke yi ba mai kwaban mu. Fareeda ce tana kwaba iloka tace kai gidan kai akwai dadi anya nima ba auran nan zanyi ba. Duk muka sa dariya Halima tace kayi son ranka ba mai hanaka in ka dama ka kwana da yunwa ba ruwan wani. Mussaman ma in mijin matafiyi ne irin su yah rid,ai ba karamin haushin hanamu tayaki kwana da yah rid da momy suka yi ba ta fadi hakan tana kallona. Farida tace toh ai sanin halinmu in mun hadu ya sa aka hanamu. Yusra tace yau kuma sai mun fanshe ba muka sa dariya ni dai binsu kawai nake da ido ina murmushi dan wani dadi nake ji ina tare da yan uwana. Karan bude gate da shigowan motoci muka ji dukkanmu zaro ido muka yi a tare muka furta Allah yasa ba yah Rid bane.. Da gudu muka nufi window din palo ai kuwa shine da sojoji sun kai takwas. Da sauri muka fara tattare palon muna jera pillows din kujerun sai dibi dibi muke yi. Murda kofan da akayi aka shigo ne ya samu tsayawa da abinda muke yi. Duk munyi cirko cirko da kaganmu ka ga rashin gaskiya. Kallon mu yayi daya bayan daya ya hade rai ya kalli yusra yace ku dan ubanku bana ce kar kuzo min gida ba uwar kuka zo yi?? Duk muka yi tsuru tsuru dan ubanku ba da ku nake yi ba ya daka mana wani uban tsawa. Da sauri Halima tace mamah ce fa tace muzo mu duba zakiyya ya take. Da kuka zo kunga an yanyankata? Shegu munafukai kawai. Ke kuma.mayya uwar me kika gaya musu ya juyo kaina yana tambayata. Cikin in ina da rawar murya kaina na kasa nace ba komi. Yace atoh dan ni dai iya sanina ba abinda na miki a gidan nan in ma suna tunanin yanka ki nake yi. Ni ba a zo dubani ko ba da aka hadani da aljana sai ke yahi kwafa ya wuce daki. Muna cikin sauke ajiyan zuciya ya kwala min kira abin dariya duk sai muka firgice. Da sauri na isa dakinshi ina adduan Allah yasa ba wani abu ya gani ba dai dai ba dan ko da safen nan na karkade dakin. Ina shiga ya wurga min harara kasa kasa naji yace mayya kawai gyaran murya yayi yace malama abinci zaki dafa min yanzu. Sannan ki dafa na kimanin mutun goma kuma dan tare nake da mutane. Nace toh har na tashi zan fita yace zo nan na sallameki ne rankwashi ya kafa min me shegen zafi. Yace nace miki na gama ne ko na gaya miki abincin da zaki dafa min. Nayi shiru idona na kawo ruwa. Yarinya ai baki yi hawaye ba tunda kika sake kika auri Ridwan. Ni tuwon alkama zaki min su kuma sauran sakwara kina jina SAKWARA nace ya fadi haka yana zare ido shi kanshi ya san ya hada ni da aiki. Nace toh sannan ya sallameni na fita a kitchen na sami su farida suna tattare shirmenmu. Ni wallahi har na manta wai sunzo da sauri suka karaso wurina. Halima ce ta cire hannuna dake bisa kaina dan har lokacin ina dafe da inda ya rankwasheni. Yusra tace hala ya rankwasheki? Hawayena ne suka basu ansa. Lallashina suka yi sannan na basu labarin yanda muka yi. Kut yah kasheki yake so yayi ya tsufar dake da wuri wadancan kartin yake so ya saki yi musu girki da dare ya mukurkusheki da rana ya saki bauta tab. Cewar yusra Hararenta nayi nace ya mukurkushe wa? Dukkansu suka dauka laaaaaahhhh haba biri yayi kama da mutum. Ni dai ban ce musu komi na fara aikina su ma suka hannu nan da nan muka gama sakwaran ma na leda muka tuka suka tayani muka gyara gidan tsaf. Dakina muka shiga muka zube a gado farida ce ta dan dago tace zakiyya kin san me duk abin da yah Rid yake miki kina da laifi. Tashi nayi zaune ina kallonta da mamaki laifin me kuwa? Tace good tana mikewa zaune suma sauran suka mike dan sun san halinta akwai lecture Laifinki shine baki dauki shawara ko daya da muka baki ba na tabbata kin cigaba da yawo a cikin hijabi kaman yanda kika saba. Ina ji su auntu shema da aunty rabi suka baki shawarwari bana jin kinyi amfani da ko daya. Ke bari kiji so nake ki fighting abu biyu ki kwato yancinki a cikin gidan nan su abba basu muku aure danku rabu wata rana ba. So kiyi kokarin dai daita gidan auranki. Numfashi na sauke na ce me zan fighting hajiya farida murmushi tayi tana karkada ido. Halima ta daka mata duka tace shegiya uwar mata zata fara manyancen. Hmmm so nake ki fighting TSORO da KUNYA bance ki zama mara kunya ba kunya ai ado ne akwai inda zai miki amfani amma ba yanzu ba. Na san ba yanda za ayi tashi daya ki cire tsoron yahRid a ranki nuna mishi kawai zaki yi ba tsoron amma bai san yana nan cike pal a ranki ba. Kunya kuma ajiyeshi zaki yi ki daina yawo da hijabi ko manyan kaya a gidanki ga dinkuna an miki fitinannu ga uban english wears da aunty rabi ta jibga miki. Rikitashi da halittun da Allah ya miki yake kushewa show him what he is missing out ki dinga fishar hankalinshi ki kuma dinga nunawa kaman ba danshi kika yi ba kina yi ne on ur own. Daura towel dai dai cinya ki fito wanka ki nufi kitchen a guje kaman kin daura abu kina tsoron kar ya kone in kin tabbatar yana palo. Saka riga mai budadden kirji kije bashi ruwa ko wani abu.......... Haka suka hadu suka ta ban shawara suka sassaka ni groups na whatsapp. Suna shirin tafiya ya leko dakin ya korashi wai sun cika mishi kunne da hayaniya shi hutu yazo ba jin hayaniyarsu ba. Ajiyan zuciya na sauke tare da kudurta niyyan zanyi amfani da shawarwarin da suka bani in gani. SAWWAMA QAWWAMA😘 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 16 Bayan tafiyansu farida yah Rid ya kirani ya fada min ga nan sojoji ya kawo biyu zasuyi gadin gate in zan fita zan fita da biyu sannan biyu masu tsabtace compound din gidan da zuwa aika. Shi duk a tashi hikimar in ya kewayeni da yaranshi bazan bi maza ba ya manta yaran nashi maza ne yazo ya cika gida da maza a hikimarsa ta hana yaduwar zina bai san in mazinaciyarce ba a cikin yaranshi ma sai ta ci amanarsa. Washegari da safe bayan na gama gyare gyare na da girke girke dan yace har suma ni zan dinga musu girki dan bakin mugunta. Na fito wanka ina daure da towel ya banko kofar ya shigo naga alaman rashin sallama a inda nake al adarsa ce dan baya sona da zaman lafiya balle ya nema min. Dan kura min ido yayi sai kuma ya kau da kai yana hadiye yawu😜 na gane hakan ne ganin yanda Adams apple dinshi ke sama yana kasa. Dakewa yayi ya min magana cikin sarkewan murya duk yanda ya so ya kaurara murya abin ya faskara muryarshi sai da ta nuna halin da yake ciki. Ki shirya zamuje cikin gida abinda ya furta kenan yayi hanyan waje karo na farko kenan da ya min magana ba da tsawa muna mu biyun mu. Da gangan nayi kaman santsin tiles zai ka dani na dan sake towel dina yayi kasa na tallafe rabin nonona suka bayyana Wayyo shine abinda na furta a kidime, da sauri ya juyo a lokacin na dafe dressing mirror gesture din da nayi ya sa towel din kaina kuncewa gashina ya zubo ya rufe idona. Rintse ido yayi tare da dan kama gabanshi saboda yanda yaji ya harba tashi daya. Cikin sassarfa ya bar dakin tun kafin zuciyarshi ta sashi aikata abinda zai zo yaji kunya. Bai taba tunanin yarinyan ta mallaki diri haka ba dan shi yawancin lokuta a cikin zumbula zumbulan riguna yake ganinta ga shegen sa hijab. Shegiyar yarinya ga kyan fuska ga na jiki a fili ya furta ALJANA kawai wallahi bazan bari ta rikita min lisafi ba. Duk laifinane da ban knocking kofan ba kafin in shiga da ban ga abinda zai dameni ba. Haka ya ta sambatunshi shi kadai yana shiryawa, manyan kaya ya saka light blue shada anyi mata karamin dinki ya dauko navy blue din hula ya kafa tare da sa navy blue din takalmi ya daura agogon fata shima navy blue sosai yayi kyau ya haska abinshi. Yana fitowa ya sameni a zaune a palo ina jiranshi dan ko sukunin yin breakfast ban samu ba saboda doki. Kura min ido yayi a zuciyarshi yake fadin wai wannan wata irin aljanar yarinya ne wai bata san tana da kyau bane zata wani sha wannan adon. Sanye take da jan gown yar dubai me fararen stones a jere a gaban rigar da hannun rigar sai ta rollong farin veil ta saka farin heel ga jakarta fara. Kun san jan abu da daukan ido balle an hadashi da fari kuma a jikin farar mace ai ba a magana ga fuskarta ta sha light make up. Ajiyan zuciya ya sauke ya nufi table ya zauna da sauri na karasa na serving mishi abinci na hada mishi tea. Na koma palo na zauna yana daga dining area yana cin abinci idonshi na kaina. Tsakuran abincin yake duk dadinshi amma zuciyarsa daci take mishi dan ya san duk inda suka gifta sai an kuma kallonta. Tsaki ya dan ja zuciyarshi na mishi zafi shi yasa fa shi baya son mace mai kyau dan Allah ya gani yana da tsananin kishi. Wani tsakin ya kuma ja a ranshi yace toh ai ita wannan ba sonta nake ba balle inyi kishinta kawai ona kishin aurane dake kanta ne. Ke jeki kiyi shigar da kika saba baki da aure ma hijab kike sakawa balle yanzu da aurena dan kin rainani ko kin tashi ko yaya. Ina zumbure zumbure na mike nayi hanyan danki Kut ni kike turawa baki da sauri na girgiza kai. Kwafa yayi yace kar ki wuce wallahi kika bata min lokaci tafiya zanyi abuna. Da sauri na shige naje na saka riga da skirt din atamfa na daura hijab dai dai guiwa a kai. Da na fito kallona yayi ya kau da kai yace shegiya ko ya tayi sai tayi kyau. Dan zaro idona nayi dan naji abin da yace sai ma ya ban dariya. Ko da muka je bakin mota tsayuwa nayi dan ban san ina zan shiga ba ko bayan da ya saba sani in shiga zan shiga ko yaya oho. Ganin ya shige yayi shiru ni yake jira ya sa na bude bayan motar da sauri na shige kar in sha rankwashi da safen nN Kutuman uba waye driver dinki kara zaro ido nayi ina mamakin halin yah Rid din nan da sauri na fito na shiga gaba. Kamshin motan ya sani lumshe ido a haka muka fita daga gidan idona a lumshe dan kallona yayi yaga idona a lumshe. Wani haushin kanshi yaji shegiyar yarinya komai tayi kyau yake mata kwafan da yayi ne ya sani bude ido. Mun hau titi sosai tuki yake cikin kwarewa da burgewa sosai ya tafi da hankalina dan ya min kyau sosai bai cika sa native ba. Na shagala da kallonshi ina jin komai zan yi dan in juyo da hankalinahi kaina zanyi dan ina jinshi har cikin jinina. Sosai na shagala da kallonshi shi kuma yana can yana kallon yan waje da suke kalle mishi mata. Haushi yaji da bai dau mota mai duhun glass ba ai ya san maganin yan iska mai kallon matan mutane in dai zasu fita soja zai jasu su zauna a baya yaga ta inda zasu kalleta😂 SAWWAMA QAWWAMA😘 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 17. Haka muka isa yana ta wani cin magani ni dai Allah Allah nake yayi parking. Ko kashe motan bai yi ba na fice na shiga gida da gudu kai kawai ya girgiza yace Allah ya shirya. Ina shiga duk yan gidan na zaune a palo har da yah sadiq ma shima ya zo. Oyoyo amarya cewan momy su yusra suka taso suka rungumeni nan na zube ina gaishesu. Yah sadiq yace zakiyya zakin dada zaki zakin yayah me yah rid yake baki kika yi bulbul haka. Duk akayi dariya ni kuma na sunkuyar da kai ina murmushi. Yah rid ya karaso ciki nan yah sadiq ya tashi ya rungumeshi yana fadin oyoyo my BB i miss u. Shima rungumeshi yayi yana dariya yace lil bro yaushe ka shigo haka? Yace wallahi tun jiya BB yanzu nake tambayan zakiyya me kake bata ne haka tayi buleliya. Kunnanshi ya kama yace lil bro baka da kunya matata ce buleliya kake kiranta da sunan ta gatsau( Ridwan dan basaja🤣). Dariya duk aka yi a palon ban da mu uku da muka san basaja ne kawai. Kama kunnuwanshi yah sadiq yayi yace afuwan BB aunty zakiyya afuwan ya juyo gareni rufe idanuwana nayi da tafukkan hannuna na boye a bayan Halima. Haka muka zauna ana ta hira har aka kira azahar duk muka watse. Muna shiga daki yusra ta ja dogon tsaki tace yah rid makiri ne ji yanda yake wani nunawa kaman ya damu dake. Tabe baki nayi na shiga toilet abuna na dauro alawla. Bayan mun iddar da sallah ne yusra taje debo mana abinci da ta dawo tace inje mama na kirana. Na tashi naje zaunar dani tayi tace zakiyya kin san dai ban daukeki a matsayi suruka ba asalima tun da aka kawo ki gidan nan nake jinki kaman yar da na tsuguna na haifa. Na dan gyada kai tace good abin da nake so dake shine kiyi kokari ki dinga sanar dani duk wani damuwanki. Ki fada min ya yanayin zamanku da Ridwan yake ina fatan bai cutar dake?? Ni duk wannan kulawar da yake nuna miki a gaban mu ban gamsu dashi ba ki gaya miki baya miki wani abu dai. Kasa nayi da kaina ina tunanin in gayawa mamah tsiyar da yake tsula min ne ko kuwa. Kai fada mata bashi da amfani hakan na iya kara janyo min tsana a wajenshi. Gwara in dau makaman yaki da kaina ba wai in dinga hadashi da uwarshi ina bar mata yakina ta min ba.... Zakiyya ina sauraronki ta dawo dani daga tunanin da nake. Nace ah ah mama ba komi wallahi ba abinda yake min yana kokarin kyautata min. Mamah ta sauke ajiyan zuciya taji dadin abinda zakiyya ta fada mata ta tabbatar zakiyya matar rufin asiri ce dan yusra ta gaya mata duk abin da yayi a gabansu. Ta sauke ajiyan zuciya a ranta tace Ridwan bai san an mishi gata ba. Ta tashi tace ina zuwa dawowa tayi da wani jaka ta zauna tace tashi ki dauko cup da wani jug a cikin fridge. Na mike na dauko jug din a fridge dinta na kawo cup din. Ta zuba min markadadan kankana da yasha dabino da kwakwa da madara a ciki na sha. Tace ki shanye wannan kafin ki tafi kuma kema ki dinga yiwa kanki kullum har shima ki dinga hada mishi nace toh. Jakan hannunta ta bude ta dauko katon goran swan ta zuba min zuma ne shima me kyau shima da alama da akwai kwakwa da dabino a ciki shima ta zuba min cup na shanye haka ta dinga bani hadehade ina sha. Daga karashw ta tashi ta dauko min wani hadaden pepper soup da yaji hadin magani amma an tace baza kace da ruwan magani ma aka dafa ba tace in cinye. Ina cikin ci su yusra su ka shiga kutumelesi lallai yarinyan nan wasa tare ci bambam ta kai hannu zata dauka mama ta buge hannun. Halima tace wallahi mama wannan son kai ne kin kunshe yarki a daki kina bata kayan dadi mu an ware mu. Tace eh in kunji haushi kuyi aure haka sukallo naci na rage mama ta ajiye min sauran tace da la'asar na karasa haka aka yi kuwa. Da dare ma wani hadin naman ta bani na ci na kora da ruwan kankanana. Sai tara muka bar gidan muna shiga gida kowa dakinsa yayi. Da safe da na tashi akwatin english wears dina na sauko na bude hadaddun english wears din da aka cika min na bi da kallo. Haka na dinga dagawa ina kallo daya bayan daya ni kunya ma suka dinga bani. Daga karshe dai na dauko wata purple gown dogo har kasa amma bashi da ko hannu vest. Na saka boobs dina ne naga ya wani dago saboda karfen dake jikin breast curve din gashi rigan silk ne ya bi jikina. Kama kaina nayi a tsakiyan kaina in a pony tail style light make up nayi na saka slippers. Na wuce office dina wato kitchen simple breakfast na hada mishi likewise men dinshi. Ni kuma na dama oats na zauna a palo ina sha sai gashi ya fito sanye da 3 kwata da bakar body hug shi dai irin suturunshi kenan Kamshin gidan da na girkinta ne ya bugi hancinshi dining ya nufa ya ja kujeran dining din. Motsin kujeran ne yasa na san ya fito da sauri na taso na nufa shi daskarewa yayi a wajen lokacin da ya hango fadadden hips dinta ke juyawa? What the hell ya furta a kasan makoshinsa karasowa nayi na tsuguna a gefen kujeransa nace ina kwana yah. Idonshi na kan boobs dinta da suka taso adams apple dinshi sai up and down yake😜 Kara maimaitawa yayi gyara muryansa yayi yace lfy murya a cushe Mikewa nayi na fara serving dinshi shidai ya kafe idannunshi akan boobs dina dan kifowa nayi kaman zan fadi sai ga fuskarshi a tsakiya kirjina hannuna a bisa kafadunsa. Shi kanshi baisan lokacin da ya rike kugunta ba ya kara tura kanshi a cikin kirjinta yana inhaling kamshinta. Ganin yana shirin fito min da boobs waje yasa nace wayyo yah zafi da sauri ya sakeni yana mai tsanan kanshi. Tunkudeni yayi da sauri ya nufi dakinshi kanshi ya rike da hannu biyu ya illahi me na aikata ? Yarinyan nan zata rainani na rabi jikinta. Shegiya jarababbiya wallahi sai na ci ubanta wato ita zata seducing dina ko yayi kwafa. Junior ya kalla yanda yayi attention ranshi ya kara baci ji yake kaman ya kama ya karya kasa kasa yace kai dai baka da zuciya yana hararan junior 😜😝 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 18. Fuuuuuu yayi waje ina jin motsinshi na fashe da kuka ina rike da boobs dina dan na san wani jarfan ya zo min. Turus ya tsaya yace ke lafiyarki? Yarfe hannuna na fara in tallabe da boobs dina da dayan. Hannun Ina shesheka nace yah ba kai bane ka danne min. Juyawa yayi da sauri ya koma dakin dariyane ya cika min ciki da gudu nima nayi dakina ina tikan dariya. Shi kam yana shiga dakin kanshi ya dinga bugawa da jikin wardrobe yace lallai yarinyan nan tatacciya banda fitsara wato sai ta tuna mishi ya tura fuskarsa a tsakankanin boobs dinta kwafa yayi ya koma ya fada kan gadonshi ya kwanta. Ni kam dariya naci na gode Allah sannan na tashi na je tattara gidan table na kalla na tuna yah bai yi break ba wani dariyan ne ya kufce min naje na gyara kitchen na koma dakina zuciyata fes na dau wayata na hau watsapp na kutsa groups din da aka sani. Abin mamaki ya bani ganin yanda yanzu ba kunya mata basa barin kansu ya kulle ko da yanda naga ko labarI za a rubutawa sai an sa harka. Lallai a wannan lokacin duk macen da ta gagara gyara gidanta ita taso dan akwai alternative da yawa da zaka samu solution. Sai azahar na tashi nayi sallah na canza kayana zuwa wondo 3 kwata da ya rike min hips kyam. Sannan na dau karamar half vest na saka na sake gashina na nufi kitchen dan daura girki. Da sauri nayi na wadancan kartin sannan nayi namu murmushine kwance a fuskata ina tunanin ya zamu karke yanzu kuma. Ina cikin setting table ne ya shigo daga masallaci dariyane ya kubce min ganin yanda ya wani hade rai. Harara ya galla min yace ke dan ubanki waye sa'anki ubanwa kikewa dariya juyawa nayi da sauri dan wani dariyan ke son kubce min. Shi kam wani yawu ya hadiya da bai shirya hadiyewa ba ganin hips dinta cikin wannan 3 kwatan kut lallai yarinyan nan munafuka ce kullum zaka ganta sum sum a cikin hijab kaman mutuniyar arziiki Ashe itama shedan din kanta ne. Juyowa nayi ganin ya shagala da kallona yasa na kara juya mishi su ina cigaba da abin da nake yi. Dan juyowa nayi na dan kankantar da ido nace yah lunch is ready. Da kyar ya tattaro kuzarinsa ina kallo Adams apple dinshi na up and down ya karaso table din ya zauna yana zabga min harara. Dan durkusowa nayzan serving dinshi cikin sarkewan murya yace malama matsa min zan sa da kaina dan matsawa nayi ina toshe bakina dan na san boobs dina da suke tsokale mishi idone ya sa yace in bari in ko haka ne da sannu zan raba kaina da aikin bautan da yakw sani. Komawa nayi zan wuce palo in ya gama inzo inyi nawa lunch din Ke! Aljana zonan sum sum na karaso zan durkusa yace zauna. Na dan dofana duwawuna yace ke dan ubanki shekararki nawa?. Nace 17 da wata tara... Ban gama rufe baki ba yace la ila ha illallah shine kika iya wannan karuwancin uban wa yace ki dinga sa kananan kaya agidan nan? Shiru nayi ina tunanin karyan da zan gilla mishi dan tabbas in banyi da gaske ba sai ya rushe min plan. Ke ba dake nake ba kika kafeni da shegun mayun idonki. Hannuna na cusa cikin karkashin gashina na tsinci muryana nacewa mamah ce tace in dai ina gida kayan da zan dinga sawa kenen da nace mata ba zan iya ba tace toh in bansa ba bata yafe min ba na karasa fadin haka ina zazzare ido dan ni kaina nayi mamakin ta inda karyan ya fito. Kure ni yayi da ido yana tunanin anya kuwa ba karya nake ba sai dai ai kowa ya mata shedar arziki kuma sarai ya san mama zata rina kwafa yayi ya fara cin abincinsa. Ni kuma na cigaba da zama zuciyata na lugude dan dagowa yayi ya hararen yace uban me kike kallona sai na kware wai ke baki san kaifin wadan nan idanuwan naki bane me kaman ball ko da yake dole yayi kaifi tunda ke mayya ce. Kuyi hakuri da sawwama qawwamanku😘 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 19. UP UP AUNTY ZUWAIRAT MAHASSADANKI FADAWANKI ALLAH YA KARA DAUKAKA KI AMEEN Tsam na mike na shige dakina ina tabe baki sai da na tabbatar ya gama naje nayi nawa break din na kara kimtsa gidan. Wayata na dauka dan yanzu na samu aikin yi ina ta bin chart din da akayi bani nan. Haka muka dinga yi da yah Rid kai daga baya ma sai muka fara wasan boye baya bari mu hadu. Yau kwanan mu hudu bamu hadu ba ni kuma wallahi na gaji da shirgawa wadancan kartin girki sai kace wace tayi auran gidan yawa. Na kudurta niyyan yau zama zanyi ba zan kai musu ba zan jira sai ya fito in dau mataki murmushi ne ya subuce min tuno abinda na shirya. Shi kam a bangaren ridwan wani hali yarinyan ke sashi shi ya san he is a lust but he always take control over his feelings sai dai yanzu abin na neman gagaranshi akan yarinyan nan. Gata shegiya kullum yariyan is adding salt to his wound kara daga mishi hankali take wani sa'in in junior yayi attention ji yake kaman ya kurma ihu ya sha maganin har ya gaji. Shi yasa ma ya kauracewa ganinta dan tabbas yana ganinta junior ke attention shi kunya ma yake ji ko tana ganin alamun junior. Ko yanzun da ya kaurace mata ba wai yana samun sukuni bane wani sa'in gwara ma ya gantan ko ba ko mai zai samu relief sai dai yana ganinta sai dai in bai kadaice ba surarta tyi ta mishi gizo kenan. Yunwa ce ta adaddabe shi ya kalli time tsaki ya dan ja bari in yi sauri in je tunda na san yanzu 13 ta riga ta shiga dakinta. Sai dai me turus yayi lokacin da ya hangota a hakimce sai da gaban shi ya fadi. Tasowa nayyi na dan durkusa a gabanshi ina kwana yah. Ya illahi wannan shedaniyar yarinyan yau duk da ta saka dinki amma anci mutuncin material din boobs dinta kaman zasu faso waje. Makut ya hadiye yawu yace lafiya kafin ya juya ya janyo kujera ya zauna. Tun ranan da ya cusa kanshi a kirjina ya yaye min sa mishi abinci. Kitchen na nufa na dauko katuwar flask din sojojinshi nayi hanyan waje. Abinci ya dauka zai kai baki bai san lokacin da yace ke ke ke dan ubanki ina zaki je haka. Na juyo a dan razane nace yah abinci zan kai musu tunda kace kar su shigo cikin gidanka. Wani muzurai yake yana hura hanci yace toh shine zaki je a haka tsaya ma tukun kullum haka kike kai musu? Cikin rawar jiki nace eh yah a wannan flask din nake kai musu sai in dawo in dau su plate. You know damn well am not talking about the goddamn food ya fadi hakan cikin tsawa tare da buga table da hannunshi tuni ya'yan cikina suka kada ganin yanda ya rikide tashi daya idonshi yayi ja jijiyoyin kanshi da na hannunshi sun tashi haka kike fita ki kaiwa wasu katti abinci? Wai yaushe kika fitsare ko dama sa hijabin na munafurci ne munafuka kullum ko a gida da hijab nake ganinki zamanin da baki da aure ma kenan sai yanzu dan rainin wayo. Kinji na rantse na kara ganinki kin fita da irin wannan shigan sai na lahira ya fiki jin dadi sai na kona fuskar da kike takama da ita in sabule fatar da kike ji da shi. (Ko ya zaiyi da boobs din da hips oho🤔) Kuma ki ajiye food flask din nan ke in kara ganin ma kin dafawa wani shege abinci a gidan nan ki ga get out of my sight my friend. Da gudu nayi hanyan dakina ina haki zuciyata fal da farin cikin samun sa'a lallai mama tayi gaskiyan cewan zan juya yah Rid a sannu. Shi kam duk uwar yunwan da yake ji haka ya kasa cin komi flask dinsu ya sunkuta yayi waje ya kai musu ya kuma basu kudi su je su saya duk abinda suke buqata na girki su dingayi da kansu ya kuma gargadesu da in yaga idon wani kan matarsa sai ya kwakuleshi. Key ya zara ya bar gidan yana fita ibrahim ya kirashi akan yazo ya sameshi a danladi na sidi dan Allah akwai case. Can ya nufa gidan wani abokin ibrahim din abinda ya ji shi ya kuma daga mishi hankali. Matar abokin ibrahim ke cin amanarsa da drivern da shi ya dauko mata shine suke son rid din ya sa a koya mishi hankali. Sai yamma ya dawo ranshi a jagule ranan sigari ya busata ba adadi tun safe ba abinda ke cikinshi sai hayaki. Yana shiga gidan dakinta ya nufa. Lokacin wanka na fito ina sa bra ya kwankwasa ya shigo halin da yake ciki yasa ko sha'awa bata bashi ba. Gobe zan wuce bana buqatan in kara ganin kin fita har sai na dawo zan tafi da drivers dinki kafin in san yanda zanyi. Toshe hancina nayi ina gyada kai saboda yanda ya cika min daki da warin taba. Murmushi yayi ganin halin da nake ciki yazo ya tsaya a gabana ya daga tabar da hannunsa yace baki son warinta? Wowwwww. Ya mat wani zuka ya busa a fuskata tuni na fara tari zuciyata na tashi juyawa nayi da sauri ya damko hannuna yayi wani murmushin mugunta yace hmmmm da show is about to begin ya sake ni ya fita. Kashe AC nayi na bude windows dina na fesa ai freshner na kunna burner na sa turaren wuta sai a lokacin na ajiye numfashi SAWWAMA QAWWAMA😘 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 20. This page is dedicated to all my fans, luv u very plenty. ******* ******* ******- Washegari ban ma san tafiyanshi ba dan sammako yayi sai tashi nayi babu shi. Na koma normal life dina sai kewarshi da nake yi in na zauna ina tuno dramern mu in ta dariya kaman mahaukaciya. Wannan karon zaman kadaici bai wani dameni ba saboda ina da abin debe kewa kuma na danyi yi baki ba kaman wancan tafiyan ba da nake amarya amma ba yan ziyara saboda masifarsa. Sai da ya kwashi 3 ina zaune sai jin shigowan motoci nayi. Tuni jikina ya fara zikira na mike na shiga daki da gudu diri dir na fara na rasa mai zanyi. Doguwar rigar jikina na fara cirewa saboda ban dade da wanka leggings na dauko na saka na janyo wata half vest na saka ina pinning gashina naji yana knocking kafin ya murda kofan ya shigo. Kur ya kura min ido Wannan breathtaking jikin nata irin na nicki minaj ya ke bashi tsoro. Karasawo nayi tuni kamshina ya kara dimautashi. Kafin in yi magana yayi abinda ya bani mamaki ya kuma ba kanshi mamaki dan shi kanshi bai san me ya posessing dinshi ba har ya rike kafadunta ya hade bakinshi da nata. Salon da yake min ne yasa na kara lafewa a jikinshi duk da tarin mamakin da nake ciki. Juya harshenshi yake a cikin bakinta yana scheming jikinta da hannunshi yana tracing duk wani curve na jikinta. Wani numfashi yake fitarwa jin smoothness din jikinta kai hannushi kan waist dinta zuwa kan hips dinta can kasan makoshinshi yake wani irin moaning. Dammmm yaji gabanshi ya fadi tuna wacece a hannunshi da sauri ya tureta ya juya ya fita. Sulalewa nayi na zauna a kasa ina mai da numfashi sai wulga idanuna nake ga dadi ga tsoro dan comfirm naji tsinin junior😂 Shi kam kaman makaho da kyar ya kai kanshi daki ya fada kan gado yayi rub da ciki yana jin yanda jijiyan jikin junior ke harbawa cikinshi na kullewa. Shi kanshi bai san me yasa ya dawo yana cikin tsaka da aiki a office ba sai dai ya san kwana biyun nan sha'awarsa na tsananta. Ba komi ya kawo haka ba in banda yawaita tuna surarta irin kirar nicki minaj. Nawa bangaren ma cikina ne ya kulle amma nawa matsalar ba irin nashi bane period cramp ne. Tashi nayi naje na dafa mishi abinda zaici ina mamakinshi da dariyarnshi sai yayi abu yazo yana jin kunya. Shiru naga bai fito dariya nayi nace bari inje in karawa ciwonshi gishiri. Sai dai me? Ina zuwa abinda na gani ya gigitani ya ban tsoro yah ne rike da cikin shi yana wani irin gurnani da sauri na karasa wajenshi ina kiran sunanshi. Dafa kafadunshi nayi ina jijigashi jin hannuna a jikinshi da yanda boobs dina ke dan goganshi ya kara dimauta shi. Hannu daya yasa ya juyar dani dayan hannun na dafe da mararsa. Ido na zaro ganin yanda yake abu kaman mayunwacin zaki hade bakin mu yayi yana munfarfasawa. Jan rigata kasa yayi kasancewar bata da hannu ohhhhh abinda ya furta kenan can kasan makoshinshi ganin lafiyayyun cikakun boobs dina a waje. Kafin ya cabki daya abikinshi dayan kuma yasa yatsunshi biyu yana murza kan. Gantsarewa nayi jin abin da ban taba ji ba haka ya cigaba da wasa dani har sa'ilin da ya gangaro kasa. Cak ya tsaya lokacin da ya shi gabana yaji alamun pad mirginawa gefe yayi ya cigaba da juya juyanshi dan basirarshi ta toshe. Ganin halin da yake ciki wani tausayinshi ne ya tsirga min runtse ido nayi na mirginoshi. Kokawa nake yi tsakanina da kunyana dan in bashi taimakon gaggawa bottins dinshi na cire Hannuna na daura kan nipples dinshi ina zagayawa a hankali na sunkuya na zira halshena cikin ramin cibiyarsa. Hannuna biyu nasa na unbuckling belt dinsa gabana sai faduwa yake yi tsoro da mamakin kaina nake yi. Kasa nayi da wandon tare da boxers dinsa ya taimaka min wajen dan raba jikinshi da gadon. Ido na zaro ganin hugeness dinshi a lokaci daya kuma na runtse idon tare da kai bakina kai🙈 Na kai fifteen minutes ina sucking dinshi ba abin da yake sai gurnani da rike kaina ganin ya kusa kawowa yasa na cire bakina na cigaba da yi da hannu. Wani irin kara ya saki lokacin da ya samu relief ni kuma ganin haka kafin ya dawo hayyacinshi na arce dan kam na zabga abin kunya🏃🏽‍♀🏃🏽‍♀🏃🏽‍♀🏃🏽‍♀ SAWWAMA QAWWAMA 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Wallahi bani da charge bani da strength amma saboda soyayyarku Hamidan hamma, maman sadiq da sauran masoyana yasa na kokarta. Page 21. Ina shiga dakina kwanciya nayi na cusa kaina a karkashin pillow innalillahi innalillahi me na aikata. Wayyo na furta a fili tare da tashi zaune na hade cinyoyina da kirjina hande mi boni hande mi babbi. Ya illahi mi samtata haka na t sambatuna da fillanci dan wani irin mamakin kaina da kunyan kaina nake yi. Ni zakiyya ce na zage na pleasuring yah Rid ba ko kunya wayyo Allah na🙆🏽 Yau zanci ubana gun yah rid in yace a ina na koya ince me? A watsapp no no no ya Allah help me out. A hankali ya regaining hankalinshi da karfinshi mamaki ne fal ranshi wai yarinyan nan ne ta jiyar da shi dadi haka. Runtse ido yayi cike da kunya tab shi ina zai sa kanshi irin wannan kayan kunya ya bajewa yarinya karama ta pleasuring dinshi. Ba abinda yake bashi kunya takaici sai ya tuna irin gurnanin da ya dinga yi yana jin dadi shikenan kuma ta samu kofar raina shi, shi kam ya kade har ganyansa. Da kyar ya tashi yaje yayi wanka ya kimtsa yunwa yake ji amma yana kunyan hada ido da yarinyan. Nawa bangaren nima da yunwa ya nanukeni sanda nayi kaman mara gaskiya naje na debi a binci a kitchen dan tsoro da kunyan haduwarmu nake. Cikin sanda na fito daga kitchen din shima cikin sanda ya fito daga dakinshi yana jan kofar a hankali ido muka hada da sauri duk muka koma baya🤣🤣🤣 Sauke numfashi na dingayi da sauri da sauri. Shi kam daga baya tunani yayi kunya mara kunya asara,faduwar gaban namiji ai asara ce. Dakewa yayi ya fito fuskar nan a murtuke yaje yaja kujera ya zauna ya fara diban abinci. Ni kam ina makale jikin gini sai zazzare ido nake da kyar na tattaro kuzarina na fito kaina a kasa. Abincinshi yake ci a nutse ganin ta fito tana wani sunsunkuyar da kai yasa yace munafuka ana ganinku a hijab ana ce mutanen arziki ne Allah kadai ya san shedancin da kuke aikatawa. Raina in yayi dubu ya baci dago kai nayi na kalle shi cikin ido kwalla tab da idanuna. Kina kallona ne ko karya na miki in ba bariki ba ina kika koya abinda kika yi da wannan yan shekarun naki shegiya aljana ni daman na sani. Dauke kai nayi na wuce daki zuciyata a cushe lallai daga taimako amma ba damuwa akwai ranan kin dillanci ai buqatarsa bata kare ba in dai nice kuma na gama tausaya mishi tunda shi yace bashi da kirki. Abincin da ban ci ba kenan saboda raina ya jagule amma ba laifi yayiwa kansa kuma wallahi yanzu zai fara ganin halin bariki. SAWWAMA QAWWAMA😘 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By sawwama A. Page 22. Washegarin ranan ko da na tashi wanka na yi na saka wani wandon jeans shi ba gajere b shi ba pant ba na saka armless short vest. Na daure gashina a tsakiyar kaina na saka dangling ear ring na dauko hill na coge nayi barin turararruka sannan na fito. Zaune yake a parlour da tablet a hannunshi yana danne danne karar takalmina da kamshin shi ya ankarar da shi fitowana. Ido ya zuba mata yana mamakin shu'umancin ta shi wallahi da zai iya rantsewa da qur'ani yarinyan nan baza ta iya aikata haka ba ganin yanda take mu'amala da rayuwata, lallai u should'nt judge a book by it cover. Wuce shi na zo yi zan nufi kitchen innalillahi abinda ya fada kenan ya gyara zama yana adjusting wandonshi jin yanda junior yayi attension ba shiri ganin shape din ass dinta. Ke da ubanki meye haka wani irin shiga ne wannan? Juyowa nayi duk da irin faduwar da gabana yake yi bai hanani karkada mishi ido ba nace BARIKI. Sannan nayi shigewata kitchen ina jinjinawa kaina kwafa nayi na fara hada break. Shi kam daskarewa yayi a wajen yana salati me kenan yarinyan da take mutuwar tsoronshi ce take kallon idonshi ta fada mishi magana saboda taga girmanshi ko. Kwafa yayi ya cigaba da abinda yake yi yana nan zaune ta gama ta fito ta setting table. Breakfast is ready na fada ba tare da na kalli inda yake ba zuba min ido yayi kafin ya taso ya zauna serving dinshi na fara making sure yana ganin abin da zai daga mishi hankali. Hadiye yawu yayi sannan yayi gyara murya cikin kakkausan murya yace bance kar ki kara serving dina ba. Ban dago daga abinda nake yi b nace dan me? Gwara in gwada barikina da kyau yanda zaka kara tabbatarwa da kanka ni yar barikin ce. Bude baki yayi yana kallona har na gama sa mishi na sa nawa sannan na zauna a table din dan nagama jiran ince wai sai ya gama ko in kai daki inci. Shi kam kaman wanda aka bame mishi baki bina kawai yake da ido. Tsakuran abincin kawai yayi sabanin ni da zage na ci abincina ina gamawa na kwashe komi naje na gyara na wuce dakina. Ranan bai wuni a gidan ba ina yaje oho har sai da naci abincin dare n shige daki naji shigowar motanshi. Wanka na fada dan kwatanta miahi barikin dare rigar bacci baka transparent na saka pant kawai na saka irin me shigewa tsakankanin duwawun nan. Tsayawa nayi ina karewa kaina kallo ba abinda ba a ganin ajikina har pink nipples dina kunya ce ta kamani. A hankali na girgiza kaina ina fadin no no no i have to fight this two things kunya da tsoro. Turare na dauka na feshe jikina da shi hakan yasa rigar kara lafewa a jikina. Murmushi nayi na samun kwarin guiwa dan tuno irin muguntan da na shiryawa yah rid. A hankali na tura kofarshi fitowarsa kenan daga wanka daure yake da towel hannunshi na rike da daya yana goge kanshi da fuskarshi. Da sauri na karasa kafin yayi wata magana na andsa ina goge mishi kirjinshi zuwa cikinshi zuwa bayanshi. Baki ya sake yana kallona kaman wani dole haka na ja shi na zaunar dashi na dauko lotion dinshi na matsa a hannuna. Bayan shi na fara shafawa a hankali in an exotic way tuni tsikan jikinshi ya fara tashi. Haka na dinga shafa mishi man ba tare da na daura hannuna gaba daya ajikinshi ba sama sama nake shafawa ina goga kirjina a jikinshi wanda hakan ke kara daga mishi hankali yana dagula mishi lissafi sai da na tabbatar ya kamu saboda ganin yanda idonshi ya canza kala jijiyoyin jikinshi suka tashi. Kama hanya fita nayi ina kada mishi ass ina ji yayi wani irin shan yaji juyowa nayi na kashe mishi ido kafin na fita. Ridwan daskarewa yayi a wajen kaman wanda aka dasa wannan aljanar yarinyan zata kashe yau kam tace kar yayi bacci in her on way. Kama junior yayi ya dan saki wani ihun takaici kafin ya fada ya kwanta ko pyjamas bai sa ba. SAWWAMA QAWWAMA😘 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 23. Ranan duk su biyun ba wanda yayi baccin arziki Ridwan sha'awarsa ta tsananta sai da ya sha pills dinshi yayi bacci. Ni kamai ban sami runtsawa ba sai wajen biyu dan wani irin sha'awar mijina ke damuna dama ance in zaka gina ramin mugunta kayi shi dai dai. Abinda ya faru na sha hadin kankanan da mamah ta koya min daren ranan kafin naje wajen yah rid din sai gashi na zo na daga mana hankali gaba daya. Washegari na makara a daddafe na yi sallan asuba na koma ban tashi ba sai wajen sha daya. Kasancewar ko wanka ban yi ba rigar baccina na jiya shine a jikina dan ko da zanyi sallah doguwar riga kawai na daura a kai. A haka na fito daga dakina dagani sai rigar baccin gashin kaina a hargitse na nufi kitchen dan sama mana breakfast. Kasancewan har lokacin baccin bai gama sakeni ba ban lura da shi a palo ba haka na wuce ina tafe ina mika. Shi kam ido ya zuba mata she look damn sexy in the bright light tsaraicinta ya kara bayyana luntsuma luntsuma boobs dinta a tsaye peaks din suna tsone mishi ido balle yanda take ta wani gantsarewa wai ita tana mika. Lokacin da rayi kwanat kitchen har wani karyar da wuya yayi yana bin fadaddan kugunta da kallo ga ass chick din ohhhhh ba a magana. Komawa yayi ya jingina da kujera lokacin da ta shige kitchen limshe ido yayi jin hankalin shi na neman tashi. Why why me yasa take yawan daga mishi hankali me yasa sauran mata basa bashi sha'awa amma ita ko a cikin hijabi take sai yaji sha'awanta. Crossing kafanshi yayi yana kokarin danne junior da yake son shi sai ya tashi. Ni kam Sauri sauri nake in soya mana ko plantain da kwai ne musha da tea dan baccin bai ishe ni ba . Sai da na gama setting table na lura da mutum a kwance a palo karasawa kusa da shi nayi na dan taping dinshi nace yah ka tashi kaci abinci rana yana yi. Tun lokacin da ta fito yake jin motsinta ko da tazo tana taping dinshi yana jinta a hankali ya dan bude ido ya murtuke fuska. Mikewa yayi zaune yana kare min kallo ke wai ke wata irin kazama ce ji wai ace har yanzu kina yawo a nighty baki yi wanka ba. Dan turo baki nayi nace yah fa bacci nayi sai yanzu na farka kuma yunwa nake ji shi yasa ban tsaya yin wankan ba. Tashi yayi ya nufi table din yace ke dai kika sani serving dinshi nayi nima na sa nawa har na zauna yace ke wai a haka zaki ci abincin kin ma yi brush. Nace yah nayi mana kuma ma ai tunda har na sa abincin ka bar ninkawai inci balle ma ai a gidan mijina nake kuma a gabanshi. Hmmm kawai yace a zuciyarshi yace jita wai miji sai kace wata uwar take tsinana min tsaki yayi. Ni a zatona saboda nace mishi mijina ne yake tsaki waro ido na dan yi nace au ashe yah ridwan ba mijin aljana yar bariki bane. Ajiye fork din yayi yace malama in baza ki barni in ci abinci in peace ba ki tashi a nan ni wallahi ban san yaushe kika fitsare ba haba. Toshe bakina nayi ina dariya kasa kasa. I PROMISE U GUYS ZUWA DARE. SAWWAMA QAWWAMA😘 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 24. AISHAT ALIYU GARKUWA INA TAYAKI MURNAN FARA WANNAN LITTAFI ALLAH YA BAKI IKON GAMAWA LAFIYA YA BAKI LAFIYAN IDON YIN RUBUTU, AMEEN. ******* ****** ******** Muna gama cin abincin na koma nayi komawata daki nayi kwanciyata. Ban tashi ba sai yamma wanka nayi na sallaci la'asar sannan naje na dafa indomie da boiled egg naci ko ina yah rid ya shiga oho. Bayan na koma dakine na ji motsin shi a bayan window na ko da na leka hango shi nayi yana danna tablet dinshi ga malt da snacks a gabanshi tabe baki nayi na koma na kwanta. Wani tunani ne ya fado min tuni ta shi na cire kayana na daau swimming trunk na saka. Slippers na saka mai gashi a sama na fito ko towel ban dauka ba saboda kofan baya na bi dan na san men dinshi in suka je suka share da safe basa kara zuwa wajen wannan dokar yah rid ne. Kitchen na fara bi na debi fruits a bowl na dauko fanta sannan nayi bayan. Binta yayi da kallo har lokacin da ta ajiye abubuwan hannunta ta ko juya mishi ass dinta da kyau lokacin da ta tsuguna ajiye wayanta da fruits din. Pool din na nufa dan masifa ban fa iya swimming din ba ko zamanin zamana a howl in munje wanki rafi yara suta wanka amma ban dani. Steps din pool din na fara takawa a hankali gabana na faduwa dan ina tsoron ruwa. Sai da na taka hudu na tsaya lokacin ruwan ya haura cinyoyina ya tsaya a waist dina. Kwanciya nayi a kan steps din na mai da kaina baya sarai na san duk abinda nake yi idonshi na kaina. Ko minti biyar banyi da kwanciyan ba wayata ta fara ruri tsaki na ja dan na fara jin dadin ruwan kasancewar garin akwai zafi.. Mikewa nayi gashina da ya jike ya manne a bayana wallahi ina iya rantsewa naji moaning dinshi daga inda nake. Murmushi nayi naje wajen wayan kafin in karasa yama tsinke ko da na duba halima ce kiran ne ya kuma shigowa. Hello sallamu alaikum Cikin karadi ta amsa wa alaiki salaam albishirinki. Nace goro. Resuly dinmu ya fito har yah mustapha ya dubo mana. Cikin tsananin farin ciki nace haba Tace wallahi ni da farida da yusra seven credits fadila five Innalillahi nifa? Ta kyal kyale da dariya tace sai kin ban goron albishir. Dan Allah joke apart ni nawa naci. Cikin ihu naji harda muryan yusra a tare suka ce you score nine credits nima ihun nayi ina fadin alhamadulillah. Haka muka yi sallama cikin tsananin farin ciki. Wajen yah rid na karasa cikin farin ciki nace yah munci waec saura neco gashi dama mun ci jamb. Gyaran murya nayi dan ba karamin kunnoshi nayi ba yanda nake tsale boobs dina na tsale. Cikin sarkewan murya yace zauna. Na zauna cikin tsananin farin ciki dan ni murna ma yasa na manta yanda muke da shi. Yace an exams sai me ya rage. Nace addimission ko yah? Yace good wani course kika filling? Medicine na bashi amsa. Ya dan gyada kai yace kina so ki cigaba da makarantan? Lakwas nayi jin abinda yace tsoro ya cika zuciyata fal. Mmhmm ina jinki kina so ki cigaba. Gyada kai nayi kaman kadangaruwa. Bude min baki zaki yi kiyi magana. Nace eh ina so. Ya kara gyada kai yace kim dai san bazan bari wani ya jaki a mota ba ko. Nace yah toh me yasa da ba driver ka bani ba?. Gyada kai ya kuma yi yace da ai baki da aure. Lankwasa kaina nayi nace to yah ya za ayi? Gobe zan koma ki bini ilorin in fara koya miki mota kafin admsn dinku ya fito. Nace toh kwana nawa zamuyi a can Kina iyawa zan dawo dake. Nace toh shikenan bari inje in shirya kayana. Yace no ki bari sai mun dawo daga cikin gida dan ana yin sallan magrib zamu tafi mu musu sallama. Nace toh tare da mikewa dan jin ana kiran sallahn magrib din. Sallah nayi na saka doguwar rigan atamfa na yafa gyale ganin darene yasa bai min magana ba. Har mun fara tafiya nace yah mubi shopping mall in dan yiwa su mamah siyayya. Harara ya banka min yace banda kudi. Murmushi nayi na daga mishi ATM dinshi dake wajena. Wani hararan ya kuma sakar min bai ce komi ba. Ganin ya dau hanyan shopping mall din ne na sauke ajiyan zuciya. Kokarin shiga shoprite yake nace yah ah ah sahad zamu? Hade rai yayi yace dalili? Yah shopping mall din baban kawata ce Halima sahad. Kawa? A ina kika yi wata kawa yarinyan mai sahad banda shegen karya. Yah wallahi ba karya bane kawata ce a whatsapp group chart muka hadu ba ruwanta bata da girman kai duk da ta girmeni amma she treat me like her mate. Tabe baki yayi ya juya yayi parking a parking space din sahad store din. Shopping nayi sosai ga mamakina cash ya ciro a aljihunshi ya biya. Ko da muka je mama da momy nasiha suka mana sosai. Kawayena ma suka kara bani shawarwari daga nan kuma gidan hajiya muka yi. Tana ganinmu tace rulwanu ne yau a gidan nan ja'iri daga maka aure kuma kaji dadin aure sai ka daina ziyara. Hade raai yayi yace yaushe na samu zaman da zanyi wani ziyara kuma ni ki daina ce min wani rulwanu. Unga naka ta mishi dakuwa an fada rulwanun ko ba sunanka bane rulwanu. Shiru yayi yana gunguni ni kam sai dariya nake juyowa inda nake yace na dawo sa'anki ko toshe bakina nayi ina dariya.. Daga gidan hajiya gidan daddy muka yi mami sai nan nan take dani dan dama can yah rid dan gidanta ne. Fadila sai kumbure kumbure take ganinmu da yah ita da take jiran taji labarin irin cin ubana da yah rid yake yi sai gashi ta ganmu tare. Aiko sai da ya kwada mata rankwashi ganin tana ganinmu bata gaishe shi ba. Ni da fareeda ko daki muka kule ina bata labarin tafiya zamu yi nan ma ta ban nata lectures din. A gajiye likis muka dawo gida kowa dakinshi yayi kayana da duk wani abu da nake buqata na hada nayi wanka na kwanta raina fes. Shi kam ko da ya kwanta dariyan yarinyan ya dinga yi yanda take rawan kan tafiyan nan bata san mai ya shirya mata bane inshaa Allah kafin ta dawo sai ya sauke mata dukkan buqatunshi. Murmushi yayi a fili yace kila ma ta dawo da guzurinta wa yaga yar makaranta da guzurin ciki😂🤣 SAWWAMA QAWWAMA😘 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 25. Washegari da muna sallar asuba muka dau hanya driver ke janmu. Sai murna na ke zani kwara state. Ba a dade da fara tafiya ba nayi bacci tafiya muke sosai. Kura mata ido yayi ganin yanda ta wani shige jikinshi duk a cikin bacci a hankali ya lumshe ido ya kwantar da kanshi jikin kujera can kasan makoshinshi yace fitinanniya. Bamu tsaya ba sai da muka kai bidda cikin bacci naji ana dan dukan kumatuna a hankali. Bude ido nayi na ganni kane kane a jikin mutum ba shiri na mike ina goge bakina saboda yawu da ya dan gangaro min🤣😝 Kallon bakin nawa yayi sannan ya kalli gaban riganshi ya hade rai ya dago yana kallona. Meye wannan ya nuna inda na staining mishi da yawu. Sosa kai na fara yace zaki sani ne muna isa zaki wanke min shirt dina. Dan turo baki nayi hannunshi ya kai tsakiyan girana inda ya tattare yace meye na hada ran? Zaki wanke ne ko kina yaya. Ya bude mota ya fita nima fitowa nayi ina mika kirjina ya dan bige da bayan hannunshi. Nace wayyo yah Rid me na maka. Hade rai yayi yace ban sani ba ni sa'anki ne da zaki tsareni da tambaya kin wani bankaro kirji a tsakiyan titi wai ke kina mika mtsw ya wuce ya barni a tsaya. Azahar da la'asar muka yi muka ci abinci sannan muka dau hanya. Kallona yayi yace ki matsa can in zaki yi baccinki kar ki wani zo ki kwanta min a jiki ki jika ni da yawu. Turo baki nayi ina gunguni,uban me kike cewa? Kara turo bakin nayi nace ba komi fa Kwafa yayi yace ki dinga min grumbling ki gani naga alama raini na son shiga tsakaninmu amma zanyi maganinki. Ni dai gum nayi bance komi ba wannan karon banyi bacci ba wayata na dauka ina karanta littafin da ya tafi da ni a yanar gizo littafin sweetheart din sawwama wato ZAKI SAN KONI WAYE. Sai wajejen biyar muka isa a gajiye likis muka isa barrack din. Sosai officers barrack din ya kayatar dani gida ne babba mai dakuna uku da palour. Palon babba ne sosai amma ba dining area ko ina na gidan nan babba ne kitchen store ko ina babba ne kuma an cika ko ina da kaya. Store din ma akwai kayan girki ina ta mamakin toh wa yake mishi girki. Da wuri duk muka kwanta a daya daga cikin dakuna biyun da suke jere na sauka dan dayan dakin na can kusa da palo. Take away ya siyo mana da wuri na kwanta bayan nayi wanka saboda gajiyar da nake ji. Da safe da na farka na samu har ya tafi office karkade gidan nayi ganin yayi kura sannan na dafa farar shikafa ganin yana da miyan stew sai na soya plantain nayi coslow. Bai dawo ba sai hudu wanka yayi tare da sallah ina kwance a daki ina sana'ar ya leko dakina yace malama in kin shirya abinda ya kawoki ki fito. Da sauri na diro daga kan katifar na dauko gyale na fito tsaye na same shi a palo yana daura agogo. Kallona yayi sama da kasa yace wa zaki bi a haka nima kallon jikina nayi dan inga meye a jikin nawa. Riga da skirt ne na atamfa a jikina duk da sun matse ni amma basu yi tsaraici da yawa ba. Nace yah me kayana suka yi ni da nake cikin mota ma wa zai ganni? Zama yayi a cikin daya daga cikin kujerun palon yace ashe baki shirya fita abinda ya kawoki ba. Juyawa nayi na bi dan passage din zuwa dakin ina gunguni hijab na saka na fito bai ce min komi ba ya fita nima na bishi. Sai da ya ta da motan ya juyo ya kalleni yace ban hanaki yi min grumbling ba. Waro ido nayi nace yah yaushe nayi grumbling ni kuma. Na miki karya kenan ya fadi hakan yana sarrafa kan wheel din ni dai bance komi ba ya gama bambaminshi. Wani katon filin da ke cikin barrack din muka je da alama inda suke parade da wasanninsu ne wajen dan daga can gefe wasu ne ke ta kwallo. Fita yayi yace inshiga driver side gabana sai faduwa yake yi na shiga shima ya shiga inda na bari. Cikin kwarewa da hikima ya dinga tantance mun yana nuna min abubuwa da faninsu kan kace me sai gani ina tuki zuciyata sai tsinkewa yake. Mun kwashi awa muna abu daya kafin muka wuce mami dan yin cafane mami wani dan karamin kasuwansu ne da yake cikin barrack din. Sai murna nake yi jin yah rid yace nayi kokari. Haka muka kwashi sati guda muna yi yah rid ya rage daure min fuska dan wani sa'in ma har hira muke dan tabawa na kokarin da nayi wajen iya tuki in muna dawowa. Ikon Allah bai taba nuna min wani abu ko son taba ni ba yana takatsantsan wajen tabani ni kuma ban taba kin daina sa kananan kaya ba har mamaki nake yanda baya bina da mayataccen kallonshi nan ba Zaune yake a office dinshi juyi yake akan kujerar sa ya rasa ta ina zai bullowa yarinyan yanda ba za ta rainashi ba. Allah ya sani ba karamin dauriya yake akanta ba nunawa kawai yake kaman bai damu ba amma shi kadai ya san halin da yake ciki. Gashi itama she is not helping matters shigan da take yi kara rura mishi wutan sha'awarta yake yi. Yau dan masifa da safe wani jan mini skirt ta saka tarw da riganshi ja ta mishi breakfast in ta tsuguna tas yake hango farinpant din da ta saka. Dalili kenan da yasa yake cikin wani yanayi tun safiyar yau har kunya da tsoro yake ji kar yan office dinshi suga bulge din da wandonshi yayi. A daddafe ya kai uku da rabi yau tattaro komatsnshi yayi ya kama hanyan gida yau sai dai ayi abinda za ayi amma kam sai ya karbi hakkinshi. Fitowana daga wanka kenan zan nufi daki kasancewar bayan gidan ba a daki yake ba hajaran majaran na ga mutum ya shigo idon nan yayi ja. Kuri ya min kafin ya shige dakinshi tabe baki nayi na shiga nawa dakin, kwalliyata na tsantsara cikin wata yar karama riga mai kaman na bacci na daura after dress nay sallah. Ganin hudu da rabi har ta gota bai ce min inzo mu tafi ba ya sa na miki dan na zaku saboda tin jiya yace min yau sabon lesson za muyi na tukin🤣 Kwankwasa kofar nayi kafin na tura kofan na shiga kwance yake rub da ciki daga shi sai farin vest da farin boxers. A tunani na bacci yake shi yasa na dan karasa jiki katifan na dan fara buga katifan ina kiran yah Ridwan ka tashi lokaci na tafiya. Na kai minti biyar ina bubbuga katifan amma ko motsi shiru nayi ina tunanin ko bashi da lafiya ne. Kai hannuna bayan wuyanshi nayi naji zafi a hankali na dan taping wajen nace toh yah ka tashi ka sha magani in baka da lafiya ne ba kyau baccin bayan la'asar ni na hakura da sabon lesson din sai ka warke. Juyowa yayi jin ta ambaci sabon lesson shi shap ya manta yace mata zai koya mata wani sabon lesson din tuki murmushi yayi kafin ya juyo dan dama can yana jinta. Kankantar da ido yayi yace kina son sabin kesson din? Gyada kai nayi nace eh amma sai ka sami sauki. Kasa kasa yace ba wahala ai matso in gaya miki a kunne hala ma ki iyayi ba sai na guiding dinki ba. Matsowa nayi na kara kunne na a bakinshi jikina na shafan nashi. Shhshhshs Cire bakin abin jikin kin nan yana min zafi kinga garin da zafi. Tashi nayi na cire wai sai najo wani kunya da fadiwar gaba kakkare jikina na fara. Matso mana in gaya miki matsawa nayi na kara kunnena a bakinshi. Hura min kunnen ya fara ahankali tsigan jikina ne ya fara tashi jin ya zira halshenshi cikin kunnena ba shiri na sauke wani ajiyr zuciya. Tuni na fara rasa tunanina kokarin mikewan nake ya sa hannunshi daya ya zagayo kuguna dayan kuma ya zira ta saman rigana. Ohhhhh yah Riiiidddd bakina ya lalubo ya hada da nashi yana min wani salo ni kaina ban san lokacin da na fara taya shi ba. Mirginoni yayi ya sauke hannun rigata kasa ya rabani da ita gaba daya. Wani ajiyar zuciya ya sauke tare da rungumo boobs dina yasa fuskarshi a tsakiya hannayenshi na matsa su. Da haka yasa nipple daya abaki yana nibbling a lokaci daya kuma yana murza dayan. Saukar da hannunshi yayi ya zare min pant din jikina shima ya cire kayanshi. Mun kai 30 minutes muna jiyar da juna dadinmu kafin ya shiga tsakanin kafafuwana ya fara kokarin trusting. Kuka na fashe da shi jin wani zafi yana ratsani yastarshi daya yasa ganin ya kasa shiga ya fara fingaring dina kuka nake ina rike hannunshi tun ba ma da ya kara wani yatsan ba. Ai ban san abin nayi bane sai da naji shi gaba daya daga haka kuma ya losing sense dinshi thrusting yake ba control ni kam sai ihu nake ina rokanshi. Shi ina ma ya san mai nake yi sai da ya samu satisfaction tukun ya saurara min. Rumgumini yayi ba tare da yasab kalmar da zai yi amfani da shi ba. SAWWAMA QAWWAMA😘 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. MASOYANA REJOICE WITH ME💃🏼💃🏼💃🏼NAYI BABY A SAMA ALLAH YA RAYA MIN ANGEL DA IMANI YASA MAHADDACIYA CE AMEEN. Page 26. Sauke ajiyan zuciya nake ina tabbatar da lallai yah Rid bai kaunata irin wannan mugunta. Idonshi a lumshe yake ya rasa a wani duniya yake ciki dama haka feelings din yake lallai Allah ya raba mu da zina shi yasa in mutum ya fara bai jin dainawa saboda dadin da mutum ke kwasa😜 Ganin garin na kara duhu dan tuni anyi magrib yasa ya zare jikinshi ya shiga toilet ya hada ruwa kafin ya zo ya kinkimeni. Idona a rufe dan bana jin zan iya hada ido da yah rid bayan ya gama tukani🤣 eh mana ni na koma motar tunda ance min sabon lesson din tuki. Raina ne ya kara baci ganin yanda ya using son tukina ya yaudareni ya amfana da jikina ba tare da yana sona ba sai don amfaninshi. Hawayene ya gangaro min ta gefen fuskata hakan yayi dai dai da tsumbulani da yayi a cikin ruwan zafi. Wani kara na saka tare da bude idona ba shiri na fara kokarin mikewa mai dani yayi. Sorry ki dan zauna kadan u really need it,cije lip dina nayi na runtse ido lokacin da ruwan zafin ke ratsani wani radadi nake ji amma haka na daure idona a rufe sai hawaye da yake gangarowa. Sau biyu yana canza min ruwan sai rawar jiki yake ni ko wani irin haushinshi nake ji ko burgeni baya yi dan na san saboda ya amfana da jikina ne kawai yake wannan rawar jikin. Taimaka min yayi nayi wanka tare da alawla ya kuma daukoni ya ajiye a dakinshi sannan ya kuma fita. A zatona shima wankan yaje yi sai gashi da sauran pepper soup din mu na safe ya hado min kakkauran tea. Zama yayi ya ciyar dani kafin ya tashi ya tafi yin wanka. Nima dakina na koma nasa kaya nayi sallolina kafin na kwanta haka kawai raina ke suya dan na san wannan kulawar yah rid din na karya ne. A haka bacci ya daukeni. Ko da ya zo dakin bai sameta ba sallah yayi ya sha tea ya nufi dakintan. Bacci ya samu tanayi peacefully duk da akwai alamun gajiya a tare da ita karasawa yayi ya kwanta tare da jawota jikinshi. Haka kawai yake jinshi wani iri tamkar yana yawo a gajimare shi ya san abinda yake ji kwanciyar hankaline na samun satisfaction. Ita kuma abinda yake ji game da ita tausayine dan shi kanshi ya san ya nuna rashin tausayi but he was'nt himself shi ko dan nafilan ma da akeyi bai samu daman yi ba limshe ido yayi a haka bacci ya daukeshi yana rumgume da ita. Can cikin bacci na jini kaman a rungume a jikin mutum. Bude ido nayi na ganni ajikinshi kokarin zare jikina nake yana kara matseni. Iya karfina na saka na tureshi amma ko gezau. Shhhshhhsh babe kiyi bacci baki da karfin tureni rest u need it. Haka na haqura amma raina a dagule tunda yana son jikina ai dole ya lallabani. Washegari yana tafiya masallaci na tashi na dannawa kofata key nayi sallah na koma na kwanta. Ko da ya dawo yaji kofar a rufe murmushi yayi duk zatonshi ta tsorata ne. Dakinshi ya shiga yayi karatun al qur ani sannan ya tashi ya shiga kitchen pepper soup ya kuma yi mata na kayan ciki ya ajiye kafin yaje yayi shirin office. Ban farka ba sai wajen 10:30 kitchen din na nufa kafin inyi wanka dan ni bana wasa da ciki duk da ba wani cine da ni ba . Ganin ya min breakfast ya sani tabe baki bai burgeni ba dan yaga ina da mamora ne zama nayi naci abincina son raina kafin naje wanka. Ina yi ina mita ni kadai ba zai yuwu ya gama ce min aljana mayya yar bariki ya zo yana neman abu a wajena ba jiyan ma shamatata yayi amma an gama ai 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 27. Haka kawai ridwan ke jinshi cikin farin ciki dama haka magidanta ke ji shi yasa zaka wasu mazan na nan nan da matansu shi da ba wai son zakiyyat yake ba kenan ma ji yake kaman ya mai da ita ciki balle wanda suke son matan su. How is it going to be when you make love to the person u love? Wow Allah kadai ya san wannan feeling din sai wanda kuma suka yi. Haka yayi ta sake sake ya aiwatar da aikinshi cikin kwanciyan hankali. Lokacin da ya dawo ina daki ina jin shigowanshi kwanciyata nayi sabanin da da nake zuwa yi mishi hidima da neman tsokana. Dakina ya fara shigowa rufe idona nayi kaman mai bacci a hankali ya karaso ina ji ajikina ya kura min ido. Dan dukawa yayi ya shafi fuskanta yace na san idonki biyu i just want to thank you for yesterday kin ceci rayuwata you are a life saver. Ban bude ido ba ban kuma yi motsi ba jin bakinshi nayi a nawa ya dan manna min peck juyar da kai nayi. Murmushi yayi ya mike ya fita yana mamakin kanshi kaiii wai duk santin zuman ne ya sashi yake behaving haka? Shafa kanshi yayi yana murmushi balla bottins din uniform ya fara cike da farin ciki yayi wanka ya ci abinci. Lekowa dakina ya kuma yi still ina kwance yanda ya barni karasowa yayi a hankali ya zauna a gefen katifar. Birkito dani yayi yana taba wuyana ajiyan zuciya ya sauke jin bai ji temperature dinta a sama ba har lokacin idona a rufe yake. I thought baki jin dadi ne zaki iya driving lessons dinki kuwa yau. Zumbur na mike zaune ina hararanshi kasa kasa. Oh ba wancan ba dayan nake nufi ya fadi haka yana shafa kanshi ganin yanda ta rikice tashi daya a zuciyarshi yake fadin kar ki damu babe zan riding dinki ne amma ba yau ba . Na yafe ka mai dani gida ni har school din na yafe na fadi haka ina kuma kwanciya tare da juya mishi baya. Murmushi yayi tare da tashi yana fadin ah ah baza ayi haka ba all we did won't go in vein ki dai huta na kwana biyu ya mike ya fice. ****** ****** ******* Yau kwana biyar da faruwar al amarin bai kara min maganan tuki ba kullum da safe dai zai shigo yayi ta min sambatun shi haka da yamma ni dai ban kula shi dan na san so yake in sake da shi ya dinga kwasan albarkatun jikina. Yau na kudurta niyyan inje in sameshi ya fa mai dani gida dan na doshi sati uku a garin yarbawa. Yana kwance a kasan carpet idonshi a rufe tunanin yarinyan yake duk ta canza ta koma kaman da si cool abinta ba yajin dadin ganinta haka. Sai ya dinga jin wani iri so yake ya ga murmushinta tunda ya kusanceta ya daina ganin murmushinta ta daina mishi shagwaba da shishige mishi. Toh daman ba tana yin haka dan ta janyo ra ayinshi bane? Then why the sudden change?? Kanshi ya daura shi kam ta dandana mishi abinda bai taba dandanawa ba and he want to test her again gosh she is so damn sweet Juyawa yayi yana tunanin dabarar da zai mata dan yaga wani sarauta take ji and he dont want to force her. Sallama nayi naga he is deep in his thought karasawa nayi na zauna a kasa can gefe nace yah Rid shiru bai ansa ba idonshi a rufe yake amma sai murmushi yake yi. Haushi nayi ganin yana neman raina min hankali da karfi nace yah. Bude ido yayi ya zubasu a fuskata tsuke bakina nayi nace yah na shirya kayana yaushe zamu tafi. Waro ido yayi yace mu tafi ina? Kara turo baki nayi nace gida mana an kusa fara post utme . Murmushi yayi yace ke da baki karasa abinda ya kawoki ba kuma ai kince kin yafe karatun har na ma manta da batun ni. Hawayen da ya cika idona ne ya gangaro meye haka kuma me yake nufi. No no no kar kiyi kuka bari in sama mana solution. Na gyara zama ina fuskantarshi shima tankwashe kafafuwanshi yayi ya tallafi fuskarsa da tafukansa biyu ya kura min ido. Sauke ajiyan zuciya yayi kafin yace let's do it this way kina son makaranta ni ina buqatan mace... Mikewa tsaye nayi cikin tsiwa nace ai dama ai dama zaka ce haka in kana buqatan mace sai me ni dai wallahi ba dai ni ba me zaka tsinta a wajen aljana mayya yar bariki kaje can ka nemi macen da kake buqa... Ban karasa ba ban ji tasowarshi ba sai marin da ya tsinka min. Dafe kunci na nayi na zuba mishi ido yatsa ya nuna min yace ke wallahi kinyi kadan ki min rashin kunya bar ganin ina lallabaki wallahi na ga daman karban hakkina da karfin tsiya zan kwata. Cikin kuka nace sai me in ka karba da karbi yau ka fara nuna min salon muguntarka kome ka min bazanyi mamaki ba ni dai jikina ne bazan baka ba ka using ka dumping nayi cikin daki da gudu. WASH! SAWWAMA QAWWAMA😘 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. BARKA DA JUMA'A FATAN KUNYI YININ JUMA'A LAFIYA. Page 28. Gado na fada ina sheshaka wai wannan wani irin rayuwa ne ace kana da kyan ma baka tsira ba. Ni kam ya Rid ya gama samun jikina sai dai in ya canza akala. Bayan tafiyanta komawa yayi ya zube a kujera ya rufe idonshi me yayi me ya aikata haka me yasa yasa hannu a jikinta me yasa ya kasa controlling temper din shi. He never wanted to hurt her ya san dole zata zarge shi amma ai ta san ba a musu aure dan su zubawa juna ido ba an musu aure dan ansan yana da buqatar mace kuma iyayensu sun ga ita ta dace da rayuwarshi. Yeah ita ta dace da rayuwarshi dan kam shi yaji me yaji ko baya sonta ai zai zauna da ita ya debi gara😜shi raini ne bai so kuma ta dauko hanyan raina shi ta bar ganin taga gadon kwananshi ubanta zai ci ai ta san halinshi ai ta san baya raga mata. Shi weak point din shi daya yanzu ba zai ce yana sonta ba amma ya daina jin tsanarta sai dai yana tsananin kishinta musamman yanzu da ya dandana zumarta yana kishin wani ya kalle mishi ita balle har ya raya wani abu a ranshi. Mikewa yayi ya nufi dakinta a hankali ya tura kofan tana kife har lokacin tana kuka. Sauke ajiyan zuciya yayi ya karasa shiru yayi ya rasa ta inda zai fara mata. Ina jin shigowarshi nayi banza da shi kaman ban san d ruwanshi ba. Am sorry da sauri na jiyo ba tare da zuciyata tayi shawara dani ba ta bada umarnin haka. Limshe ido yayi ya daga min kai yes i am sorry i hit you i never meant to ke kika hasala ni kin sani bana son raini and ke kuma kina so ki fara abinda ba halinki. Kwantawa nayi ina kallonshi yana magana mamaki yake ban tuban muzuru ne ko me. Zakiyyatu mu gyara auran mu mu zauna like every other ma'aurata bana son raini ki kiyayye wannan we cant continue like this we have to iron things out ko ba ma son juna mu kiyayye juna mu zauna lafiya kinji. Gyada mishi kai kawai nayi dan ni mamaki yake bani namiji bashi da kunya shi dai akan wannan wajen basu da dama mutsike ido suke yi. Thanks for understanding yace tare da mikewa ya fita bai yi gigin taba ta balle ta fassara shi. Yana fita na janyo wayata na danna kiran fareeda Bawoni abin da ta fara fada kenan tana dauka tsaki naja nace sallaman kenan bawoni toh sai ki nemi beyeraban da zaki yiwa. Dariya tayi tace kilode wani tsakin na kuma ja nace ban son rashin mutunci fa ke shawara nake nema. Gyara murya tayi ta dawo serious tace toh ina jinki madam matar soja soja. Kwashe komi nayi na gaya mata. Ausubillah nace jin ta zabga wata uwar ashar ta dora da fadin ke banza ce wallahi kin ba da mata kin bashi a arha baki gwara kan shege ba. Wallahi ke kam kyan ne kawai ba wayo da dabara kaman ba mace ba. Nace naji ke dan ba ke bace wallahi wani abun u cannot resist them. Resist them my ass ba daurewa ake ba kema din wallahi jarababbiya ce daman kadan kike jira anyway yanzu tunda ya kawo kanshi yana neman shiriya ki yarda a shirya amma mind you kar ki kara bashi a arha make him beg ki sashi ya kneeling sai ya rokeki. Dariya nayi jin yanda take wani dagewa kaman wata uwata. Au dariya ma na baki ko wato ga mahaukaciya toh wallahi kar ki kara tunkaroni da matsalarki. Sorry sorry kawata wallahi tausayawa mijinki kawai nake naga yayanki ma baki bari balle wani. Hmmm yar uwa ba zaki gane bane mazan ne abin tsoro zuma da wuta ake cinsu ga zaki ga harbi ke dai Allah ya shige mana gaba kawai. Ameen my dear ya mutan gidan ne ya fadeela ko dan hi din nan ni in na kirata bata ma dauka. Tsaki ta ja tace fita batunta ni ban san yaushe fadila ta canza ba ni sai nake ganin kaman an sake min yar uwa da wata mai son zuciya da hassada i really miss my old twin wannan wata ce daban. Cikin tausayawa nace sai addua shi kawai za mu dinga mata Allah ya shiryemu baki daya. Ameen kuyi ku dawo mun missing dinki wallahi Bani bace ai yah rid din ne sai a slow. No p ki saito mana shi bye tun dazu mami ta sani aiki sai mun hadu a watsapp. Bayan na ajiye wayan ne na fada kogin tunani gaskiya nayi sake da na bari ya rid ya min shigan sauri amma ai wannan ma wani makami ne tunda gashi yana kusonto kanshi dani. Murmushi nayi yanzu na dandana mishi zuma kuma na janye.......... SAWWAMA QAWWAMA😘 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 29. Normal zaman mu ya koma zanyi mishi duk wani abu da na saba dama ko da ya hakeni ban daina ba. Da yamma zamu je driving lessons dinmu amma dare nayi zan sidade dakina in kulle. Shi kam abin nan ya ishe shi wai ace kana da mata ga buqata yayi ma yawa amma ka rasa nayi shi kam yau zai maganu kuma zai aikatu. Da yake yau weekend tunda ya fita da asuba bai dawo ba sai wajen 11am wanka yayi saboda exercise da suka sha. Ina kwance lokacin ina karatu a wayata ya shigo dakin tashi zaune nayi ina gaisheshi. I wouldn't mind a hug ya fadi haka yana tsareni da ido murmushi nayi na dan yamutsa fuskan wasa nace nah till you take a bath u sting na karasa ina rufe baki. Kallon kanshi yayi yana murmushi ganin yanda zufa ya wankeshi shikenan ai tunda sai an min wulakanci bari in je inyi wankan. Dariya nayi sosai ganin yanda yake abu kalan tausayi shima murmushi yayi ya tashi ya fita yana jin dadin ya sata farin ciki. Komawa nayi na kwanta tare da rufe ido Allah ka bani ikon daidaito matsalarmu kar ka sa in ba da kai da wuri dan sonshi da tausayinshi na tasiri a kaina. Mikewa nayi dan inje in fitar mishi da breakfask palo na kai na jera mishi kafin na koma kitchen din ina dudduba abinda bamu da shi in gaya mishi. Store din na gyara dan naga ya danyi kura kamshin turarenshi ne ya sanar dani zuwan shi. Yana tsaye a tsakiyan kicin din yayi wanka yasa blue jeans da farin riga ya zube hannunshi a aljuhu. Aiki kike haka nace uhmm breakfast din na palo muje in serving dinka. No dont mind cigaba da aikinki in kin gama ki shirya muje kiga gari. Cikin murna nace toh yah murmushi yayi ya juya ya fita ni har mamaki nake ashe yana da yawan murmushi . Da sauri na karasa aikin nace na kimtsa palon na dawo na samu har ya gama yana kishingide. Yah Ridwan na gama dago kai yayi ya kalleni lokaci guda kuma ya hade rai. Wai me yasa ku mata kuke da problem ne wai yanzu a haka zaki fita. You guys think in kun yi aure kun sami daman yin yanda kuka so saboda ba kwa gaban iyaye. Which ba haka bane wasu abubuwa ne suka kara hawa kanka dole ku dinga kara kiyayewa. Sunkuyar da kai nayi ina murza hannuna nace yah toh ai gown din is loose bai kamani ba kuma gyalen da girma. Yace you see what i am telling u wai gyalen da girma zamanin zaman ki a gida ban taba ganin kin fita ba hijab ba sai yanzu ko toh wallahi in kin san in kin shiga school irin dressing din da zaki dinga yi kenan then forget about that. Da sauri nace ah ah yah na daina na juya da sauri naje na dauko hijab wai kuma dan rashin kunya sai ya kankantar da murya yana wani kashe ido how about that hug. Ido na waro yayi dariya kasa kasa ya hade jikinmu waje daya tare da hada goshinmu ganin yana kokarin hada bakinmu yasa na zare jikina a hankali nayi waje murmushi yayi yana shafa kanshi kafin ya biyo bayana Gidan abokananshi muka je yana nuna musu ni wai matarshi abin dariya daga nan muka fita a barrack din yace min sai in mun dawo zamu gidan oganshi. Parks parks muka je ya zagaya dani roller costa ya sa muka hau ai da na sauka kaman zan yi amai abinka da bafulatana shi kam sai dariya yake haka ya rikoni zuwa mota. Daga nan shopping muka je sannan mu ka wuce gidan oganshi babban mutum ne dan yana da manyan yara yarbawa ne. Karba matarshi tayi min sosai nan muka ci abinci da zamu tafi 50k ya bani matarshi ta bani turarruka da kayan bacci Sai bayan magrib muka tafi gida. Da muka isa maimakon mu shiga sai yayi parking ya kulle motan kawai. Kallonshi nayi da alamun tambaya ya wani sake jiki Yana min wani irin kallo kau da kai nayi gefe kawai. Kirjina na dukan tara tara sa hannu yayi ya janyoni jikinshi yana shinshinani kokarin kwace jikina nake amma ba dama hijab dina ya zare yana bin wuyana da light kisses har ya hauro bakina. Kokarin kwacewa nake amma na kasa sai ma kokarin kwantar da sit dina da yake yi ganin haka ai na fashe mishi da kuka. Sakeni yayi ya koma da baya ya jingina tare da rufe idonshi. Kuka na cigaba da yi ba tare da ya bude ido ba ya unlocking kofan yace min ki shiga ciki. Ganin ya zaro taba yasa na fice da sauri na bude gidan na shiga ina mamakin yanda bana jin warinta a tare dashi ni har mantawa nake yana shanta. Shi kam sai da ya busa son ranshi ya tafi masallaci sallan isha. Bai shigo gidan ba har sai da na fara bacci naji mutum na shafani yana cusa kanshi cikin rigata. Har na fara dauke wuta nayi saurin dawo hankali na na fara tureshi ina kuka. Mirginawa gefe yayi ya kwanta rub da ciki kukan na cigaba da yi. Murya a cushe yace menene kuma ba na kyaleki ba? Nace toh ni ka fita zanyi bacci. Juyowa yayi yana fuskantana yace kiyi baccinki ba abinda zan miki i cant force myself on you da zan iya da tuni nayi sai dai kiji tsoron Allah kar ki cutar dani A hankali ya tashi ya fita yana layi sai naji kaman in bishi wasu hawaye masu suka zubo min. Kaman in tashi in bishi is not easy to hurt the person you love. SAWWAMA QAWWAMA😘 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 30. TABIKAL PULAAKU! TABIKAL PULAAKU!! TABIKUL PULAAKU!! 🤔 BANI DA ABINDA ZANCE GA WANNAN GIDAN SAI GODIYA WE ARE ONE FAMILY, YAN UWAN JUNA SISTERS FROM DIFFERENT MOTHERS. SURAYYAH DA FIDDAUSI BAN MANTA KU BA😂 ******* ******** ****** Haka muka kwana kowa na juye juye Ridwan ya rasa madafa. Tashi yayi kai kukansa wajen Allah ya kawo mishi dauki dan a halin da yake ciki bai san ya zaiyi ba he don't want to force himself on her yana tausaya mata yanzu da ya san dadin abin he surely know in ya cigaba da danne kanshi randa ya danketa zata yabawa aya zakinta. Ni kam tausayin mijina ne damkal a raina ina ji kaman inyi watsi da shawaran farida in bashi hakkinshi kar in sashi a wani hali toh amma hakan na nufin duk randa yan wulakacin nashi suka motsa ba zai yi shayin karta min rashin mutuncinsa ba haka na daure raina na hana zuciyata abinda take so. Kwana uku muka kwashe muna abu daya da ya dan rabeni zan fashe mishi da kuka yayi ta aukin lallashi yana fadin ba zai min komi ba. Wani sa'in duk kukan da zanyi sai ya jagwalgwala ni ya dan samu nutsuwa ya kyaleni a lokacin da ni ya daga min nawa hankalin sai nake ganin kaman da biyu yake min nima inji me yake ji. Duniya ta yiwa ridwan zafi ya rasa mai yake mishi dadi ya rasa ya zai yiwa zakiyya ta karbeshi yayi lallashin yayi fushin har ya gaji. Bata ganin he stood to her level ya roketa hakkinshi amma kememe ta nuna ita tsoronshi take ji gosh shi kam ya zaiyi. Toh ko dan dabaran da ta mishi ranan bata kara gwadawa ba duk shi ya janyo da yace mata yar bariki ya san da ta tausaya mishi ta dan rage mishi zafi. Yau kam sosai cikinshi ke ciwo bari ya lallaba yaje ya roketa in baza ta bari ya kusanceta ba atleast ko blow job ko hand job ta mishi. A daddafe ya tashi ya nufi dakinta. A lokacin ni ina nan ina ta murkususu cikina na ciwo saboda da yamma na fara period dama tun jiya ina dan jin ciwon maran. Likimo nayi da naji shigowanshi dan bana so ya zo ya dameni bayan yanda nake ji din nan dauriya kawai nayi na dake kaman ina bacci. Lallabowa yayi ya kwanta a gefenta ya san ba bacci take ba dan ya lura tana dan matsa cikinta da hannunta. Allah yasa abinda yake ji take ji abin sai yazo mishi da sauki. Hannuna ya cire akan marata yana shafa min a hankali yana dan matsawa tuni na dan fara samun relieve. Ganin yana kokarin tura hannunshi kasa yasa na mike zumbur janyoni yayi na fada jikinshi. Sarrafani ya fara yi lokaci daya ciwon cikinmu ya tsananta kuka na fashe da shi ina dan ture shi tare da fadin wayyo cikina. Hannuwana ya hade a saman kaina yana cigaba da rura min jiki. Ni kam bakina ya mutu dan azaban da nake ji so nake in hanashi kar yayi nisa ya sa kanshi a wani hali amma na kasa dan ni kadai na san me nake ji. Hannunshi ya kai kasana turus yayi ya tsaya da abinda yake yi gaba daya wutar hanyar sadarwarshi ta dauke. Sai yanzu ya gane kukan ciwon cikin da take yi komawa yayi ya kwanta ajikinta yana mai da numfashi tare da kuma danneta. Duk nauyin shi da nake ji haka na daure ji nake kaman zanyi amai sai da na ga yana kokarin kasheni na fara kokarin tureshi. Cikin wani irin murya yace No please no ki taimakeni na roki im ba ki min wani abuba zan iya mutuwa duk da ciwon da nake ji tare da tausayinshi sai da na gallawa keyarsa harara. Cikin nishi dan ya danneni nace yah ban iyawa dan ni ba yar bariki bace. Dan dagani yayi yana shafata yace i know ki yafe min ko wani dan adam ajizi ne ni nafi kowa sanin darajarki da mutuncinki wancan maganan da abubuwan da na miki na cikin ajizancina. Cikina ne yayi wani irin kullewa na dan ture shi Allah ya taimakeni ya sauka ai ba shiri na dunkule ina wani irin kuka. Shima yana dafe da maranshi ya dan birkitoni yana fadin menene ko mu tafi hospital ne dan duk muna buqatan kulawa. Duk da halin da nake ciki sai da gabana ya fadi dan tawa me sauki ce ana ban oain reliever da maganin bacci na samu bacci shikenan. Shi nake tsoro kar sai bacci ya daukeni su bashi wata yayi sex da ita tunda ni ba uwar da zan iya mishi. Ah ah ah ah yah karrrr.. Muuuujje ko ina wayyo Allahna Allah sarki shima komawa yayi ya kwanta ya janyoni ya rungume yana nishi sama sama. Tausayin mune ya kamani duk muna cikin halin da ba za mu iya taimakawa dayanmu ba. Allah na tuba ban kara cutar da bawan Allah zan sauke hakkinshi dake kaina da zarar na samu sauki. Haka muka yi ta juye juye dukkanmu ba wanda ya sami bacci sai gaban nin asuba bacci mai nauyi ya dauke mu. SAWWAMA QAWWAMA😘 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 31. GODIYA GA DUKKAN MASOYANA DA SUKA SHEDI HALINA,TSAKANINA DA AUNTY ZUWAIRAT KUMA SAI SAM BARKA MUNA JONE WHOEVER YOU ARE JE KI KARA SHIRI. ******* ***** ******* Ya rigata farkawa lokacin gari har yayi haske a hankali ya zareta a jikinshi toilet dinta ya shiga yayi wanka ya dauro alawla. Sai da ya gabatar da sallahn asuba yazo ya zauna a gefen katifar bacci take sosai ganin haka yace bari ya barta tunda ba sallah zata yi dare daya ta zabge sosai fuskarya tayi fayau. Dakinshi yaje ya dau wayarsa ya kira office kan ba zai samu zuwa ba baya jin dadi. Gidan ya fara gyarawa duk da ba wani datti ya tattara komi sannan ya shiga kitchen dan tanadar musu breakfast. Kasancewar shi dama ya iya girki kai duk wani officer ma dai ya iya girki tunda yawancin rabin rayuwansu ba tare da iyalansu suke yi ba ko da kuwa suna da back man sai dai ya musu wanki guga wankin mota,sharan gida da polish din booth dinsu. Kokarin mikewa nake dan da dukkan alamu na baci har zanin gadon ma da kyar na tashi dan bana jin jikina da karfi wallahi wannan ciwon ba karamin sani gaba yayi ba ance in mutum yayi aure shikenan ni gani ina ta fama. Bathroomna shiga nayi wanka na kimtse daure da towel na fito ina kokarin zare zanin gadon ya shigo da sauri ya karask karban zanin gadon yayi daga hannuna yana fadin ke da baki da lafiya me za kiyi da bed sheet din kuma. Kaina na sunkuyar cike da kunya nace yah ina kwana bai ansa ba ya ajiye bedshewt din kan gadon. Matsowa kusa dani yayi ya rungumeni yana shafa bayana a hankali tare da dan kama kasan kunnena da hakorinshi amma bada zafi ba. An tashi lafiya sweerie pie? Uhm? Daga yau ina so in zamu gaisa inji ki a jikina tukun. Kwantar da kaina nayi a jikinshi dan wani fayau nake jina kasancewar rabona da insha ko ruwa tun jiya da rana. Rikeni yayi yana dan jijjigani kaman mai rawa dan zame jikina nayi nace yah bari in wanke bed sheet din ya dan baci na fadi haka kaina a sunkuya na zubawa yatsun kafanshi ido. Dan haka kawai wani kunyanshi ke dauwainiya dani bacin zanin gadon na tuna min da first night dinmu. Ban yi zato ba sai gani nayi ya dau bedsheet din ya nufi bathroom da shi da sauri na bishi na rike na marairaice fuska nace is stain zan wanke. Yace no no no yana shafa gefen fuskata ke ai baki da lafiya kar ki damu zan wanke. Wal wal nayi da idona nace toh ai kaima ba lafiyan ne da kai ba. Hancina ya lakace ya dan kanne ido daya yana murmushi tare da fadin ni lafiyata kalau ke kike sa min ciwon kuma ke kike da maganin. Dan hada fuskata nayi tare da turo baki habana ya rike ya dago da fuskata ya looking serious. Yace yeah maganin ciwona na tare dake amma ba zan tama tursasa miki ba na san zaki yi tunanin ina kyautata miki dan ki bani hakkina ne. No ko kadan in zaki cigaba da danne min hakki har illa masha Allah ba zan takuraki ba dan bana son un baki wrong impression a kaina saboda ina so muyi zaman aure tsabtataciya. The good thing shine na daina jin tsananki kwata kwata amma ba zan ce ina sonki ko ba na sonki what i feel toward u...... Shiru yayi a hankali murya kasa kasa nace what do u feel? Shima cikin whispering yace I dont knw. Cikin idonshi na kalla ba komi a ciki sai iyakar gaskiyarshi da confusion how do feel? Na tambayeshi ina kallonshi. Murmushi yayi ya mana kiss a goshi kafin yace last i checked doctor kika ce min kike son zama not a psychologist so there is no way zaki san me nake ji. Oya go and get ready kafin in gama muyi break ya fadi haka yana turani gaba shi kuma ya shiga bathroom din. Ina shafa lotion ina murmushi ni kadai koma mai yake ji Allah yasa ya rikide ya koma soyayyata agrrrr i press too hard mtsww har sai ya gano ma ina so ya soni ne. Gosh zaki,zaki, zakin dada,zakin yaya where are your manners? Light make up nayi na dauko wata doguwar rigata silver ce kuma silk doguwa ce har kasa tana da siririn hannu kuka ta kama jikina kasanta pencil ne amma an tsaga gefe da gefe har cinya sai na samanta transparent. Ina kokarin daura na saman ya fito karasowa yayi ya karba tare da mayar da ita yace na fi son ganinki a haka kinfi kyau. Murmushi nayi a zuciyata nace wai kyau yaushe ya fara son kyau din gaban mirror naje ina kokarin kama kaina. Nan ma hannun shi yasa ya rike nawa yace barshi haka brush ya dauka yana brushing min ya tattaro gashin ya zubosu gefen wuyana ta hagu yana brushing. Sunkuyowa yayi yasa fuskarshi a gefen wuyana ta dama ta mirror muka hada ido. Murmushi yayi tare da daga min gira nima murmushi nayi ina sunkuyar da idona. Mikewa tsaye yayi tare da mikar dani ya sa hannunshi ya zagayo kuguna muje muci abinci rana yana yi goma ta wuce. Ido na zaro ina dago kai nace shikenan yau yah kayi lattin office harara na yayi yace ta ya zanje office matata kanwata ba lafiya. Murmushi nayi jin promotion din da na samu. KUYI HAKURI FOR NOT HEARING FROM ME KWANA BIYU I HAVE BEEN BUSY NE WALLAHI LUV U😘 SAWWAMA QAWWAMA😘 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 32. This page is dedicated to you Fatima Borno and all the group members of BANI NAYI KAINA BA FANS 1&2 luv u all😘 Da yamma muna zaune a palo muna kallo muna dan taba hira kasancewan yau wuni guda ba inda yaje sai masjid. Cikina ne ya fara tsungulina dan yamutsa fuska nake ina dan daurewa. Ganin haka yasa da sauri ya dawo kusa dani yace lafiya? Cikin ne? Dan cije bakina nayi jin yamda lokaci daya ya tsinke yana rushing daman haka yake yi wasu lokutan kuma ya dinga zuwa min guda guda. Dirkushewa nayi a wajen ina dafe da cikin. Kamoni yayi lokaci daya yaga ta staining kujeran kinkimanta yayi ya wuce toilet din passage dauke da ita. Cire mata kayan yayi ya sake shower dan baya jin zai iya jiran ruwa ya taru a bath tube. Wanketa yayi tsab da sauri sauri ya nadeta a towel pad ya sa mata a pant ganin har ta fara bata farin towel din. Ko bra bai sa mata ba ya zira mata wani doguwar rigarta. Waya ya dauka ya kira layin wani abokinshi soja amma doctor ya mishi bayanin yanda take yi. Shawarwari ya bashi ya gaya mishi taimakon gaggawa da zai bata. Da sauri ya je ya duro ruwan zafi a bottle ya zo yana dora mata a kan mara. Sai juye juye take tana murkususu a hankali ciwon ya fara lafawa bacci ya dauketa. Ajiyan zuciya ya sauke ganin ta sami bacci sosai ya tausaya mata ganin wahalan da take sha. Towel din da ta bata ya dauka yaje ya hada da kayanta har pant din ya wanke tas sannan yaje ya goge kan kujeran da ta bata Allah yasa leather seat ne gogewa kawai yayi. Lekata ya kuma yi ganin tana baccin har yanzu yasa ya koma palon ya zauna yana lumshe ido ya gaji sosai and ya kamata in ta tashi taci wani abu. Dankali ya fere ya wanke sannan yaje ya dauro alawla ya wuce masjid yin sallan magrib. Yana dawowa ya musu faten dankali ya shirya musu sannan yaje yin isha har lokacin tana bacci. Farkawa nayi naga dakin da duhu da sauri na kunna wuta cabal nake jina alamun na zuubar da yawa tashi nayi da sauri Allah yasa ban bata gadon ba. Toilet na shiga nayi wanka na wanke rigata fitowa nayi dan in shanya na ga yah rid yayi wanki mamaki ne ya kamani. Kimtsawa nayi ina kokarin fitowa daga daki ya shigo karasowa yayi ya rikoni ya cikin ya daina? Murmushi nayi nace ya daina ai, sauke ajiyan zuciya yayi yaja ni zuwa palo ya zaunar dani tsakiyan palon gaban abinci. Fara zuba min yayi ni kam ina kallonshi cike da sha'awa da mamaki dama haka yah rid yake da kirki. Wannan caring din fa daga ina ai da baya mata haka infact bashi da wanda ya tsana sama da ita why the sudden changes? Hure mata ido yayi ganin ta kureshi da kallo kuma hankalinta ba a kanshi ba Tunanin me kike ko kin tuna tsohon saurayinki ne? Murmushi nayi a fara cin abincin da ya turo min gabana. Mmmm? Kin tuno shi ne ya kara tambaya murya a cushe. Dagowa nayi na kalleshi ganin ya wani hade rai abin sai ya ban dariya me kenan? Kishi ko me? Shirun da nayi ne yake tunanin gaskene kenan. Mamakin kirkinka kawai nake na gode sosai da kulawanka gareni. Meye abin mamaki dan na kula da ke Allah ne ya daura min alhakin kula da ke hakkina ne kawai na sauke. Yah har da kayan jini fa ka wanke na fada fuskata a kasa cike da kunya. Ai dai duk kallon rashin imanin da kike min da dan sauran imanina ba zan saki wanki baki da lafiya ba. Dariya nayi na waro idona nace ai ni bana maka kallon mara imani na san kawai halittata ce baka so.... Shiru yayi yana cin abincin nima nayi tsit ganin bai son mganan. SAWWAMA QAWWAMA😘 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 33. Kwanaki uku muka kwashe yah Rid na jinyana har na gama period. A kwanaki ukun nan na kara fahimtan wanene yah rid,ashe mutum ne mai saukin kai mai tarin alkhairi. Shi din bawan mace ne duk wata hidimata shi yake yi ba abinda yake bani mamaki da shi irin wanke min panties da yake yi ba tare da kyama ba wanda ko ni da jinin yake fitowa daga jikina kyama yake bani balle shi. Tab lallai ba duk namiji ko min son da yake miji kuwa mi din mai sa'a ce dan ko da yah rid bai bude baki yace yana sona ba alamu da yawa sun nuna hakan. Kulawarshi a gareni daban ne ko dan yamutsa fuska nayi hankalinshi tashi yake yi yayi ta faman tambayata meke damunki? Me kike so? Kyautatawarsa a gareni ta mussaman ne a sannu zai gane wannan abinda yake ji game dani ba komi bane sai zallan soyayyata. Murmushi nayi Allah ka nuna min ranan ameen. A cikin kwana ukun nan Allah na taimakona ina bacci sosai shi kam baya wani samun bacci. Ba ciwonshi ke tashi ba amma kam junior shi a mike yake🙈yana hanashi sukuni mussaman in yajita a jikinshi ita kuma tayi ta murkususu kenan tana goga jikinsu tana kara daga mishi hankali. Wani lokacin har tsinin junior nake ji🙈 tsoro duk yabi ya gama cika ni dai dai da wasa ko da da rana daya ban taba gigin tallafa mishi ba duk da sanin da nayi yana buqatar taimakon ban gwada yin hakan ba duk da tarin alherin sa gareni saboda ina so ya san mahimmancina kar arhan tawa tayi yawa. Shima wani ikon Allah tun ranan da ya nemi in mishi naki bai kara neman haka kai bai ma kara nuna maitarsa a kaina ba yana kokarin danne sha'awarsa wanda ni na san dauriya ce kawai ko dan ya ga ina period ne ya sa oho🤷🏼‍♀ Yau tun safe nayi wankan tsarki breakfast na mishi a gurguje kasancewan na so in dan makara shi kuma bai tasheni ba gashi yau monday zashi office Shima a gaggauce yayi break din ya manna min kiss a goshi kafin ya wuce ya barni da mamakinsa ko da yake abubuwanshi sun zarce abin mamaki sai dai na dariya. Duk wannan kulawar da damuwan nan bai san wai shi so bane girgiza kai nayi ina tattare kwanikan a juri dai zuwa rafi. Da rana ina kwance na bude datana ina jiran messages su gama shigowa dan na kwan biyu ban hau ba sai me? Wayar ce ta fara ringing abin mamaki yah rid ke kirana tunda nake da shi bai taba gwada kira na ba. Dauka nayi tare da fadin salamu alaikum. Wa alaiki salaam ya kike? Lafiya kalau ya office. Sauke ajiyan zuciya yayi yace alhamdulillah ya jikin ba komi ko ina nan hankalina na kanki. Nayi wani dariyan jan hankali nace yah wai ka manta na gama ne ai kuma ciwo ya kare kayi aikin ka lafiya lau nake. Oh haka ne toh Allah ya kara mana lafiya bye ya kashe wayar da sauri. Kurawa wayan ido yayi a fili yace ke kam kin warke saurani nima Allah ka kawo min dauki ameen. Ni kam bayan mun gama wayan wani dadine ya rufeni wayyi ni zaky murna ce fal raina wani sashin kuma tsoron kar ya nemeni tunda na fara sallah ni kuma nayi alqawrin ba zan taba hanashi kaina ba. Sai dai me ko da ya dawo duk wankan da na tsula na bai nuna alamun wani abu ba yaci abincinshi ya kalleni yana murmushi kafin yace ko zamu driving lesson ne. Nace toh hijab na dauko muka fita ni kaina nayi mamakin yanda nayi tuki tsab ashe dai na iya na gama koyo. Mun dawo gida sai murna nake shi dai bai cewa komi sai murmushi. Mun zo kwanciya naga yah ya min sallama ya koma dakinshi mamaki ya ban dan tunda na fara period ya komo dakina yau da nake tunanin zai nemi hakkinshi ya nufi dakinshi🤷🏼‍♀ Nima nawa dakin na shiga nayi shirin kwanciya wani ikon Allah na kasa bacci sai juye juye nake yi wai dan kwanaki ukun nan na saba jina a jikinshi ke zakiya raba kanki da jaraba. Shima nasa bangaren ya kasa bacci tashi yayi ya lallaba ya koma dakinta ko ba komi zai jita a jikinshi. Allah ya taimakeshi tayi bacci kwanciya yayi gefenta ya janyota jikinsa a tare muka sauke ajiyar zuciya dan dama ba bacci nayi ba likimk nayi Asuba ta gari zakiyyan rid SAWWAMA QAWWAMA😘 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 34. HAPPY BIRTHDAY AND WEDDING ANNIVERSARY LOVELY SISTER 😘 SURBAJONMU, SODANGINMU DA UMMUSULAIM DINMU INA MUKU MURNAN KAMMALA LITTAFANKU RABBI YA KARO BASIRA DA KARFIN IDO Mun kwashi kwana biyu muna haka sosai abin yake ban mamaki domin tabbas ina hango bukatata a kwayar idonshi. Haka in mun kwanta ina jin erection din shi a bayana yanayin saukan numfashinshi kadai ya isa mutum yasan yana cikin buqatuwa dauriya ce kawai. Shi mutum ne mai girmama alqawari yanda ya mata alqawrin ba zai kara kusantata ba tare da tana so ba shi yasa ko da wasa bai taba kokarin seducing dinta ba duk da ya san abu kadan zai yi ta give in ya san sensitive points dinta. Sosai yake cikin buqatuwa wani sashi na zuciyarsa kan ce ya watsar da alqawarin ya nemi hakkinsa kar ta kasheshi a banza wani sashin kuma yace ya tafi mess kawai ga yammata nan kala kala that are willing zai tsaya bata lokacinshi. A fili yake fadin no in nayi haka ban kyauta mata ba da bani da aure ma ban nemi mata balle da matata. Matar da ba ta da amfani? Wani sashin na zuciyar ya tambayeshi. Girgiza kai yayi yace ba amfaninta ba kenan kawai shi is no only useful on bed ina sonta ko da bazan...... Wait did i just say da s word. Kanshi ya rike da gaske yana sontan ne ko kawai tadin zuciya ce? Toh me zai sa zuciyarshi ta kawo mishi wannan kalman kan harshenshi ya salaam. Shi yaushe ya fara sonta toh wai meye ma wannan so din? How do you know if you are in love with someone. Shi ya san yanzu mai taba mishi ita sai ya shirya baya kaunan abinda zai bata mishi ranta he always think of her amma yafi alakanta hakan da sha'awan da yake tattare da shi kuma yana ganin ita kadai ce zai iya sauke buqatarsa a kanta tunda ita ce halalinsa. He is surely lusting over her what he felt is lust not luv. Haka yayi ta sambatunsa har ya tashi a office ya nufi gida shi sam bai yarda sonta yake ba sha'awa ce kawai. Yau a sanyaye yake tausayinshi ne ya dami xuciyata i cant keep on like this na san in ta shi ne sai dai mu shekara a haka ni kam zan yi wani abu. Ban yi wani dogon hira ba na shiga dakina wanka na tsantsara na dauko su humrana ina bin duk wani sako da lungu na jikina da shi kaman yanda na saba. Rigar bacci na saka tana da duhu amma guntuwa ce dadi cinyana ban sa ko pant ba . Har na dau ribbon zan kama kaina sai na tuna ranan da yace in bar gashina haka yafi son ganinshi haka. Tajeshi nayi na sakeshi ya zubo a bayana da gaban kirjina. Mouth freshner na touch me na fesa a bakina sannan na hau katifar na kwanta ina ta sake sake a raina. Shima bai dade ba yaje yayi wanka ya shigo yazo ya kwanta a bayana tare da sa hannunshi ya zagayoshi ta cikina. As always erection din shi naji yana pressing a bayana. Juyowa nayi na hade bakinmu ina tsotsan lower lip dinshi a hankali hannuna na shafa kirjinshi. Wani numfashi naji yaja tare da sa hannu ya matso dani yana dada matseni a kirjinshi. A zazzafe ya fara sarafani dama kadan yake jira hankalinshi ya kai kololuwa wajen tashi. Romancing din juna muke ba kama hannun yaro baka jin komai sai moaning dinmu. Cikin zakuwa da rawar jiki ya fara thrusting runtse idona nayi dan ji nayi kaman yau ya fara sanina. Hada bakinmu yayi yana thrusting a hankali sai da yaga na fara sauke numfashi ya kara speed. Mixture of pain and pleasure ne ya hadu min hawaye kawai nake na rasa na dadine ko na zafi🙈 Ridwan kam bai san duniyar da yake ba thrusting kawai yake wanting to pleasure both of them lokacin da ya kusa climax dinshi wasu hawayene masu dumu suka biyo kumatun soja😜 saboda duniyan da ya tsinci kanshi ba mai faduwa bane. A daren ranan mun rayashi ba mu sassautawa juna ba sai da muka tabbatar mun kawarwa da juna kishinmu. Ridwan rumgumeta yayi sosai kaman wani zai kwace masa ita. Me yake jj haka wannan feeling din fa daga ina he just quench his lust bai kamata ya cigaba da jin haka ba so din kenan?😱 SAWWAMA QAWWAMA😘 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 35. Lumshe idanu yayi yana tunanin yanda yake ji akan yarinya karuwa yayi bayan ya kuma kusantanta. In dai sha'awa ce ai ya kamata ya daina jinta ko ya ragu tunda dai ya mai da mugun yawu. Amma maimakon haka sai feelings din yafi na da what could this be? Love? Runtse ido yayi sosai tuna da hadisin annabi (SAW) inda yake cewa kada ka tsananta kiyayya kuma kada ku tsananta soyayya domin kuwa masoyinka kan komawa makiyinka haka makiyinka kan komawa masoyinka. Wata kunya ce ta rufeshi tuno yanda ya dinga gallazawa baiwar Allah ba tare da ta mishi komi sai don ta fiye kyau. Allah gani gareka kada ka sa yarinyan nan ta rike ni i will have to figure out what i feel about her. Da wannnan sake saken bacci ya daukeshi. Kokarin bude idona nake jin ana shafa min lips. Akan fuskarsa na sauke idona cikin hasken dim light. Murmushi yayi tare da fadin hey. Nima murmushin na mishi nace hi ina mai da idona ina rufewa. Kokarin zare jikinshi yayi a nawa hakan yasa na bude ido da sauri kuma na mayar na rufe ganinshi hakanshi ba kaya. Murmushi yayi ya shiga toilet ya daure towel tare da kuna ruwa kafin ya fito ya sunkuce ni gaba daya na. Lafewa nayi a jikinshi towel dinshi ya zare muka shiga bath tube din. Shi ya cudani kafin yama kanshi muka tsarkake jikin mu. Nafila muka fara yi sabida alfijir bai keto ba. Abin dariya wai sai ya dafa kaina yana min addua ihu bayan hari kenan. Murmushine ya subuce min ba tare da na sani ba sai da ya kallen tare da daga min gira. Bai yi magana ba sai da muka shafa adduan ya kalleni yace ni kikewa dariya ko Na girgiza kai shagwabe fuska yayi yace eh mana kina min dariya saboda is after i made love to you muke yin nafilarmu. Dariya na kuma yi ganin yanda yaje maganan. Shima murmushi yayi yace ba laifina bane ai ke din ce mutum bai iya resisting beside samun daman kasancewa dake sa'a ne mutum baya shiryawa hakan. Sunkuyar da kai nayi ba tare da nace komi ba jin ana kiran sallah yasa mu yin shiru har sai da aka kammala. Muka tashi muka gabatar da farali baccine ke cina ganin hakan yasa yace yi haquri ko sura daya ne mu karanta. A daddafe nayi karatun a nan kan dadduman na bingire. Ban tashi farkawa ba sai da ya tasheni har ya shirya yayi kyau a cikin uniform dinshi. Hure min ido yayi yace kallon fa. A hanzarce na mike nace yah zaka yi latti ban maka break ba na fadi hakan ina yin hanyan waje. Kamoni yayi yace hey slow down ba damuwa zan sha tea and flat bread with honey. Daga girana nayi nace wannan ai ba zai daukeka har yamma ba. Kashe min ido yayi yace balle kin exhausting Dina jiya, Rufe idona nayi da tafukan hannuna nace kai yah rid ni dai bana so. Murmushi yayi yaja hannuna muka tafi kitche da kanshi ya hada tea din na dauko mishi flat bread din da zuma zuwa palo. Dan dama baya rabuwa da shi. A nutse yake cin abinci kallonshi nake cike da sha'awa this breathtaking handsome guy belongs to me lumshe ido nayi na budesu akanshi. Daga min gira yayi ya dai zaki ci ne. Na girgiza mishi kai ina murmushi. Goge bakinshi yayi da tissue yace alhamdulillah madam am full sai tafiya kadago kuma. Mikewa yayi tare da miko min hannu na kama ya mikar danj jawoni yayi ya hade bakinmu sai da ya tsotse min baki tas ya sakeni tare da fadin ki kular min da kanki. Binshi nayi da kallon mamaki ya basar ya fice da kyar na iya kakalo adduar Allah ya ba da sa'a.. Bayan na tattara gidan nayi wanka back man dinshi na kira sule yaje ya min cafane a mami. Tuwon alkama nayi na kwashe a leda sannan na mishi miyar da na san yana so oha soup inayi ina dariyan tuno farkon ranan da ya sani yi mishi miyar. Yah rid kenan ko ina zafin rai da salin muguntar sa suka je oho. Shafa tsakinyan kaina nayi wai nice nake rayuwa inuwa daya da yah rid ban shan rankwashi. He is a nice person in baka sanshi bane zaka dauka murdadan mutum ne. Raini ne kam for sure baya so kuma ai duk wani babba bai son raini. Dariya na kuma yi ganin yanda kirikiri nake kareshi a wajen kaina ban son ganin laifinshi. Da azahar na tura sule office dinsu da abincin ya kai mishi. Wayata na dauka na mishi text kaman haka I have sent lunch naga baka ci wani breakfast mai nauyi ba Murmushi yayi lokacin da yaga text knocking kofanshi aka yi ya ba da izini. Sule ne da basket din abinci ajiye shi nan ya nuna table dinshi. Ajiyewa yayi ya fita mamaki yayi lokacin da yaga abinda ta dafa ga wani zobo mai sanyi da ta hado da shi. How did she know i love zobo murmushi yayi ya zuba abincin ya fara ci. Har ya gama ci murmushine kwance a fuskarshi wow she is really an angel she makes my heart flutter. Yanzu kam ya gama tabbatarwa da kanshi he is in love yana son matarsa zakiyya ta winning akanshi ta dasa soyayyarta a zuciyan shi she succeeded and he is happy about it. SAWWAMA QAWWAMA😘 💖BANI NAYI KAINA💖 By Sawwama A. Page 36. Ina zaune ya shigo da brief case dinshi da basket din abincin da sauri na mike na karba ina kokarin juyawa ya rikoni tare da hade jikinmu. Sauke ajiyan zuciya yayi yana fadin ohhhh how i miss you. Rolling idanuwana nayi da jin abinda ya fada this man is full of wonders. Zame jikina nayi na nufi kitchen biyoni kitchen din yayi yace kar kice zaki kawo min wani abincin fa am full mu bari sai dare kuma. Gyada kai kawai nayi dan na nema bakin magana babu. Hannuna ya riko muka wuce dakinshi kan katifar ya zaunar dani kafin ya mike ya fara cire kaya. Kasa nayi da kaina a zuciyata ina fadin meye haka kuma ya shigo dani ne yayi zindir agabana? A gabana ya tsugunawa yayi a gabana ya dago habana. Runtse ido nayi da karfi,murmushi yayi yace zakiyya kalleni na dan girgiza kai. Please ya pleading a hankali na bude idona ajiyan zuciya na sauke ganin ya bar fararen boxers da singlet a jikinshi. Kalli idona cikin nutsuwa na bi umarninshi kallon ciki donshi nayi na wasu yan sakonni na sauke idona dan ba zan iya jure kallonshi ba. What do you see in my eyes ba komi shine ansan da na bashi. Murmushi yayi yace ba komi? Kin tabbata ba komi? Gyada kai kawai nayi. Kin san me? Nan ma girgiza kai nayi you are the best thing that ever happen to me. A razane na dago ina kallonshi limshe ido yayi ya bude yace yes zakiyya na riga na gano me nake ji game da ke da ban san menene hakan ba sai a yan kwanakin nan. I am in love zakiyya ina sonki,son da ban taba yiwa wata diya mace ba..... Har shuraihat maganan ya fito daga bakina kaman an fusgoshi rintse ido nayi tare da cizon harshena magana zarar bunu zakiyya ana baki kina roka. Shi kam murmushi yayi yace har shuraihat sai ki bude idonki ba dadin baki ba ni ban zafafa dama can a sonta ba. Ko da yake ba magananta muke ba zan baki labarinta eani lokaci. Where was i ? Baka taba son wata mace ba.....ya Allah menene nake yi haka ya magana yake fitowa daga bakina ba tare da na shirya ba. Saboda abinda yake zuciyanki kenan da sauri na tureshi na mike dan ban san wannan din ba ma ya fito. Hanya fita na fara nema da sauri ya kamoni yana dariya sosai. Boye fuskata nayi a kirjinshi ina jin vibrating din dariyarsa. Sai da yayi mai isarsa ya dagoni kin yarda nayi mu hada ido Dago da fuskata yayi sai da muka hada ido ya marairaice fuska yace issokey kema kina jin abinda nake ji ko? Na sunkuyar da kaina yace zakiyya i mean it ina jin sonki sosai yanda ban san da yaushe na fara na tsinci kaina dumu dumu cikin sonki. Sosai nake jin kunyan abubuwan da na aikata miki please ki yafeni ya hade hannuwanmu waje daya. Hawayene ya gangaro kan fuskata wai yau ni yah rid of all people ke neman yafiya na above all yake cewa yana sona. Zaro ido nayi tare da zubewa a gabanshi a lokacin da naga yana kai guiwarsa kasa a gabana. Yah me kake yi haka? Neman yafiyanki ya ban ansa. Cikin sarkewan murya sabida kukan da yaje zuwa min nace yah ka manta mun riga da mun wuce wajen ka nema yafiyata kuma na yafe maka. Na sani is just that ni din na kasa yafewa kaina i hurt the person i love must ba tare da wani kwakwaran dalili ba. Yah you have your reasons baka son mace da ta fiye kyau kawai dai ka manta cewan BANI NAYI KAINA BA. Wannan na daya daga cikin dalilin da yasa nake jin haushin kaina na manta cewan BA KE KIKAYI KANKI BA Allah ne yayi ki da sauran halittu masu kyau ko mara kyau i was blinded by my foolishness. Yah Ridwan ba foolishness bane na san ba zaka rasa dalilin kin mace mai kyau ba. Zakiyya wani dalili nake da shi na kushe halittan Allah yes i have my reasons amma dalilaina ba hujja bane. Zan gaya miki menene dalilina. Jawoni yayi muka koma bakin katifan muka zauna dalilaina are not solid but i will share them with yoi ban taba gayawa kowa ba kece mutum ta farko da zan gayawa deepest secrets dina. Tun ina karami na taso da bakar zuciya da kishi. Kasancewa nine da na farko da na fara zama a zuriyarmu yasa gaba daya iyayena daukan son duniya su daura min. Duk wani abun amfanina daga abroad daddy ke yo min order dinsa duk da bamu da tazara da ibrahim sosai hakan bai hana iyayenmu fifitani akansa ba. Duk wani abu nawa mai kyau ne hakan yana janyo hankalin yara ga kayana ayita kodawa wasu har su dinga furta kalman dama nawa ne. Yara da suka girmeni sun sha su tareni zasu kwace ball dina ko keke ko wani abun wasa na saboda yana musu kyau suna so au mallaka. An fitini rayuwata da yaba kayana ko son a kwace a mallaka. Wannan dalilin yasa bana son duk wani abu me kyau na tsani duk wanj abu mai kyau saboda ina da tsananin kishi ina gani in ina da abu mai kyau wani zai yi kokarin kwacewa. Da na fara girma ina zama cikin matasa sa'o'ina sai nake ganin yanda kowa burinshi ya auri mace mai kyau. Wannna ya kara bata min rai na tsani kyawawan mata i dont want them coming my way da har zanzo in so wata muyi takara da wani wai dan shina yana so. Lokacin da na fara ganinki duk da kina da kankantar shekaru na tsorata da ganin kyanki na san za a sha fama da maza akanki. Na san duk wanda zai nemeki sai yayi hakuri ya danna zuciyarshi akan sintirin da za adinga miki. Sai ya dage yayi takara akanki dan zai yi takara da samari da tsofi masu kudi da matsayi. Na tsaneki saboda wadannan dalilan alhalin ba ke kikayi kanki ba kema kin ganki haka ne. Ban san ni dan gatan Allah da na iyayena bane sai da na mallakeki ba tare da shan wahala ba ba tare da nayi takara da kowa wajen nemanki ba. Sun tsare min ke sun hana wasu mazan daman soyayya da ke an tanadar min ke. Duk da haka ban saduda ba sai ma abinda ya karu ina tsoron kar da aurena wani zai ganki yace yana so mussaman ma da ya kasance bayan kin aureni kin tsiro da wani halin saka gyale bayan kin san kin mallaki albarkatun daukan hankali. Iyayenmu sun tabbatar wata baraka bata afkawa rayuwarki ba saboda halittun da kika mallaka wajen killaceki da saki sanya manya kaya da hijabai. Kinji wannan sune dalillai na ya fadi hakan yana shafa kaina dan dadin hira ya samu kwanciya. Dago kaina nayi nace yah kenan kana da kwakwaran dalilinka. Amma ina so ka kwantar da hankalinka dan ina mai tabbatar maka zan tayaka adana kaina zan killace maka kaina zan tayaka kishin kaina inshaa Allah. Tashi zaune yayi ya mikar dani tare da cupping fuskata a hannunshi cikin whispering yace da kin gama min komai sannan ya hade bakinmu yana min wani salo. Jagwalgwala ni yayi son ranshi bai barni ba sai da yaji ana kiran sallan magrib ya kalleni ido kankance yace kinga kin hanani wanka har ana kiran sallah ko. Tureshi nayi ajikina nace ai sai kayi me dalili na gudu abina. Dariya yayi yace zan kamaki ne sannan inyi me dalilin. SAWWAMA QAWWAMA 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By sawwama A. Page 37. Cikin kwanakin soyayyarmu muke sha ba kama hannun yaro amma duk yanda yah rid yaso yaji kalmar so a bakina naki fada. Yau ma kwance muke a kan ciyawan bayan gidan yace babe. Nace uhmm Wai baki sona ne Murmushi nayi dan na san meke damunshi. Dan tashi zaune nayi nace yah does it matters? Tunda dai zan zauna da kai in maka biyayya ai shikenan ko. No no is not enough kema kin san is not sonki shi na ke bida kuma na san kina sona you just dont want to admit it. Kallon shi nayi ina mikewa nace toh shikenan ai tunda kace ka sani na bude kofan gidan na shiga. Biyoni yayi da gudu yace wallahi ba shi kenan ba ni dai ki gaya min ya fadi haka cike da shagwaba. Dariya nayi na karyar da wuyana tare da bata tabe baki nace tum bribe me. Waro ido yayi waje yace babe cin hanci kuma. Na gyada kai ina rabawa ta gefenshi. Kamoni yayi yace toh naji zan bada cin hancin me kike so? Daga gira days nayi nace bani zan fada ba kai zaka ga me ya dace ka ban. Agogon hannunshi ya kalla yace toh shirya kizo muje. Daki muka shiga a tare muka shirya muka fito. Wani rantsatsen Boutique muka je ba abinda suke sayarwa sai English wears, nighties da under wears. Lodan min ya dinga yi ni kuwa ina binshi da ido sai da ya dibi kusan 30 pieces yaje ya biya muka dawo. Kallona yayi yace in gwadasu a gaban shi na cire kayana na fara gwadawa. Duk ba na kirki guntayene yawanci da shara shara, Shi kam yana zaune idanuwanshi sun canza kala gaba daya ta susutashi. Sunkutanta yayi bai dirata ko ina ba sai bedroom sai da ya tabbatar duk su biyun sun sami satisfaction ya kyaleta. Babe, Uhhmm na ansa Na bada bribe saura a gaya min. Dariya ce ta taso min na danne nace da yaushe ka bani bribe din? Dagoni yayi daga kwancen da nake yace babe i just took you shopping na san dai ku mata ba abinda kuke so da ya wuce haka. Zamewa nayi na kwanta nace eh naji you took me shopping amma ka barni na dau abu ne? Inace kayan da ka san zaka karu dashi ka siyo tsananin ma ka sami yanda kake so ina gwada kayan ka daukoni saboda kayan sun biya maka buqatarka dama dan buqatarka ka siyo su. Shi kam sake baki yayi kawai yana kallonta wannan wayon fa a hankali yace amma dai kin san i dont need those clothes to stirs my desire for you ko? Ko wani lokaci a cikin sha'awarki nake ba sai kin saka wannan kayan ba naga kin gaji dasa naki ne tunda kin daina min adonsu. Yauwa kaji kace na daina maka adonsu ai kaga dan in ma adonsu ka siyo which means dan kanka ka siyo and you know i have a mountain of it a kano. Ok naji na siyo dan anfanina ki taimakeni ki gaya min me kike so toh. Abinda nake so? Soyayyarka,kulawarka,lokacinka tare da yardanka da gaskiyarka Ohhhhh babe dan wannan kika yi ta bani wahala for over a week,kema kin san kin samu you dont have to ask for that ki tambayeni wani abu ba shi ba and i promise to do anything within my power. Girgiza kai nayi nace ah ah ni shi kadai nake so. No sai kin fada. Baka ji ko sai nazo na fadi mai wuya kazo ka tacewa kai dai wannan ko. Dariya yayi yace ai na san ba zaki fadi mai wuyan ba kuma ko kin fada zan yi kokarin samar miki. Nace toh ni dai bana son wani abu in na sami soyayyar mijina da kulawarsa what more would i ask for. Limshe ido yayi yana murmushi yace toh baza kice in miki alqawarin ba zan kara aure ba. Na girgiza kai nace ai aure nufin Allah ne in Allah ya nufeka da karawa sai in dinga kallo akan ka karya min alkawari bana son wannan kalan alqawarin ina son mijina bana so wani abu ya zubar mishi da mutunci a idona. Riko hannuwana yayi yace babe please maimaita abinda kikace yanzu. Wai aure nufin Allah ne.... No no the other part Bana so kazo baka cika min alqawa.... Babeeeee bashi ba kin san me nake son ji ai. Zagaye hannuwana nayi a wuyanshi na ce ohhhh tare da hade goshinmu ina son mijina ina sonka yah rid ina sonka sosai irin sosai din nan. Sealing maganana yayi da bakinshi ya shiga kissing dina sai da yaji excitement din dake bubbling a kirjinshi ya dan sauka ya zare bakinshi yana sauke numfashi kaman wanda yayi tsare. Babe thank you,thank you so much nima ina sonki beyond words expression. Cizon kasan lebenshi nayi nace soja mai bada cin hanci. Dariya muka yi dukkan mu yace kin corrupting bawan Allah dai. Ba wani nan mai dokan bacci ya bige da gyangyadi. Shirye shiryen komawa muka fara yi dan lokacin post utme ya karato da kyar yah rid ya yarda mu koma wai in bari sai next year in fara karatu shi honeymoon yake so muyi. Sai da nayi mishi kuka yaga alamun zan tayar mishi da hankali yace mu shirya mu tafi lokacin satinmu shida a ilorin. Ana gobe zamu tafi muna kwance yace babe kaman ba kiyi period month din nan ba. Gyara kwanciyana nayi a jikinshi nace lokacin bai zo ba sai nan da kwana 6. Allah yasa kar ya zo. Dago kai nayi daga jikinshi da mamaki nace dalili. Kin ga in baizo ba ai nayi kokarin noman kenan. Zaune na tashi nace a ina kayi noman kuma mai ya hada period dina da nomanka. Dariya yayi ya tashi zaune shima yace eh mana ga gonar da nayi noman yana shafa cikina ya Allah kasa i planted my seed in this farm(saura inji wani tsokana a tabikal pulaaku)😂🙈 Ture hannunshi nayi nace lallai ma mijina nice ma na koma gona ni ba wani iri da ka shuka a gona dan ni ban koma gona ba dariya yayi yace naji we will see ai time shall tell. It shall na koma na kwanta SAWWAMA QAWWAMA😘 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. HAPPY RANAN HAIHUWA SWEETIE SARA🎂😍 Page 37. Kaman wancan lokacin da asuba muka tashi hiranmu muke yi na love sabanin wancan karon. Munyi nisa da tafiya na fara gyangyadi can gefe na koma dan neman tsokana. Rolling ido yayi yace precious menene haka? Gyara kwanciya nayi nace bacci nake ji. And so? Shine zaki koma can gefe. Tiuro baki nayi nace toh yah in kwanta a jikinka in staining maka kace sai na wanke. Dariya yayi ya janyoni ya ja hancina yace wato tsokana ko tun sauran lokacin da kike kwanciya a jikina kin manta da wani yawun bacci ko. Nima dariya nayi na cusa kaina a jikinshi tare da lumshe ido. Bacci ne ya fara daukana kaman cikin mafarki naji kaina na juyawa a zabure na tashi. Rikoni yayi yana fadin precious menene? Do you have a nightmare ? Toshe bakina nayi ina mishi alamu da hannu na a tsaya dan wani irin tashin zuciya nake ji. Menene? Babe kiyi magana a tsaya you want to throw out? Gyada mishi kai nayi dan ina dab da kwararo mishi. Driver na tsayar da mota na fita guje na fara kwararawa sai da na amayar da tea din da na sha tas ya dauraye min bakina da fuskata yana min sannu. Yana rike dani muka koma mota ina mai da numfashi muna fara tafiya aka daga glass aka kunna ac sai naji kaina na juyawa. Zuciyata na tashi nace mijin pls a kashe ac din a sauke glass kaina na juyawa da sauri ya bada umarni aka min yanda nake so. A hankali bacci ya kuma daukata sai da muka tsaya sallah na farka sallah muka yi suka ci abinci dan ni gasashen masara naci na kora da coke. Kallona yayi da mamaki yace precious me kike nufi wai abinda zaki ci kenen kawai. Tura bakina nayi nace ni dai shi zan ci in ba haka ba kaina juyawa yake. Kanki ke juyawa ya fada cike da mamaki we are seeing a doctor muna zuwa kano. Nace yah fa ba ciwo yake min ba juyawa yake😇 na kwantata mishi da hannuna. Shi dai bai ce komi ba muka kara daukan hanya ban kara bacci ba sai dai na sha coke kusan bottle biyar. Da ya hanani kuka na dinga mishi sai da yaba ni ido kawai ya zuba min. Can kuma nace yah in an ga mai masara dan Allah. Gyada min kai yayi kawai yana kallona. Sai la'asar muka iso cikin gida muka wuce ai ko ba karamin dadi naji ba dan na san gidana yayi kura. Muna isa muka ga palon abba a bude nan muka fara bi hannuna cikin nashi. Sallama muka yi suna tare da daddy dan dama su haka suke in suna free ko da yaushe suna tare. Gaishesu muka yi sannan muka mike sosai suka yi farin cikin ganin mu tare tun ba da muka fita ya janyoni jikinshi ba. Palon mama muka shiga taja ganina ta taso ta rumgumeni oyoyo diyata jana take amma yaki sakin hannuna. Kai kaci gidanku sake min 'ya marairaice fuska yayi yace mama ta diyarki kike yi bani ba. Dallah ban waje wani gototo da kai yaushe zanyi ta taka sake mata hannu. Sannan ya sake min hannu ya zube a kujera mama ta zaunar dani kusa da ita. Muka gaisa tana tambayata hanya gaba daya hankalinta na kaina. Kur ya kura mana ido yana jin dadi har cikin ranshi yanda mama ke son zakiyya murmushi yayi da ya tuna lokacin da abin ke bashi haushi amma yanzu burgeshi yake. Mikewa yayi yace na tafi inyi sallah toh tunda ba tani ake ba an daina yayina ko lafiyata ba aji ba. Harara ta wurga mishi tace ba dole inji lafiyarta ba tunda na san halin rashin kirkinka. Waro ido yayi yace toh gaki gata ai mama ban gutsire miki ita ba yana dariya yace precious bari inje sallah. Yana fita nace mamah bari in dubo momy ina su yusra ma basa nan ne? Tace suna nan hala basu ji zuwanku bane,momynku kuma tayi tafiya Allah ya dawo da ita lafiya Mikewa nayi nace bari in dubo su A kofan dakinmu muka ci karo tsalle suka yi suka rungumeni turesu nayi nace ba ruwana kaman baku san na iso ba. Na wuce na zauna a bakin gadona biyoni suka yi. Halima tace wallahi jarabar mijinki ne yasa bamu fito ba yanxu mu sha rankwashi. Hararanta nayi nace mijina je jarababbe? Kallon juna suka yi suka sa shewa lallai yarinya sai dai kema in yanzu ya daina miki jarabar. Murguda baki nayi nace eh din ni dai a daina cewa mijina jarababe. Halima tace munji ke me yaya ke baki ne kika wani kara kyau haka. Nace madara mai gardi wanda ba a bawa yara. Wani shewar suka saki halima tace ga alama kan shegiya ashe bakinki zai bude. Nace gashi kuwa kai gwara ku bari inyi sallah. Ina idar da sallah naji takunshi da sauri na haye gado nayi likimo. Dan kwankwasa kofan dakin yayi kafin ya shigo. Ina ji suna rige rigen gaishe shi as usual yand a ya saba haka ya ansa musu. Karasowa bakin gadon yayi ya zauna a hankali Yace precious tashi na san ba bacci i kike ba. Kallon juna su yusra suka yi irin huh😳 Ni kam Kara gyara kwanciyata nayi dan na san so yake mu tafu gidanmu ni kuma wallahi bana jin zuwa gidan. Ban ankara ba sai ji nayi ya sunkuce ni kallon juna su yusra suka yi cike da mamaki. Ni kam wuntsi wuntsil na fara ina fadin ka saukeni sai da muka kai bakin kofa ya saukeni ganin na fara hawaye. Sa yatsanshi yayi ya dauke hawayen yana fadin meye na kukan toh. Tura baki nayi tare da dan bugunshi a kirji nace ba kai bane. Me nayi kawai fa so nake ki ci abinci muje kiga doctor kan wannan juyawan da kanki yake yi. Turo baki na kuma yi nace toh ba ya daina ba kuma ni fa bana jin yunwa coke kawai zan sha. Ah ah ban yarda ba muje gida sai in dafa miki wani abu kici in na gidan nan ne ba kya so. Make kafada nayi nace ni dai mu kwana a nan gobe sai mu tafi gida tare da su yusra su tayani share gidan. Lakuce min hanci yayi yace ai na sa sun gyara ba wani aiki a gidan precious yaushe kika fara gudun aiki ke da aiki kaman agogo. Tura bakina kawai nayi. Yatsansa ya sa yana zagaye bakin yace mmm wannan pink lips din na ta nemana da tsokana tun dazu i need to teach them a lesson. Ya fadi hakan yana hade bakinmu kara mannewa nayi a jikinshi. Tarin da aka yi ya tunatar damu inda muke sakeni yayi yana wani harare hararen borin kunya Muje ki ci abinci noke kafada nayi nace ni dai coke. Shima hade rai yayi yace nope you have had enough yau Nace toh ni dai masara ina hade girata. Yatsanshi yasa a tsakanin giran yace naji toh sake fuskan kin san bana son tattarewan goshin kin nan irin wannan hade gira. Lemme get it for you just take care ok? Na gyada kai ya manna min kiss a goshi kafin ya fits. Yana fita suka kwakumoni shegiyar zoki gaya mana abinda kika wa yayanmu duk ya sususce. Daga kafada nayi nace me ko ma mishi ina dariya SAWWAMA QAWWAMA😘 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 38. This page is dedicated to you aunt zuwairat Ene ufedo mi, uwe cene ke du kpayu mi kpayi edo omemele ku ke wu ki deyi uwe my star i so much cherish u and i adore your talent. Ufedo emi lailai Ana yin sallan magrib ya shigo da masara lokacin muna dakin mamah. Mama na uwar daka tana sallah dan mu mun yi cikin zumudi na tashi hannu na sa na karbi ledan hannunshi dan tuni kamshin gasashiyar masarar ta ziyarceni. Ban bi ta kanshi ba na zauna jikina har rawa yake na bude na dau masara daya aiko da zafinta. Fara ci nayi kaman wace ta wuni da yunwa gaba daya ido suka zuba min tun ba shi ba da ya san ba haka take abu ba. Su yusra ma mamaki suke yi dan sun san ban wani damu da gasashen masara ba dama dama ma dafafe. Dan ko zuwan mu hwol dasu haka zasu ta kwarainiyar gasa masara ina kallonsu amma yanzu ci nake kaman an aikoni. Mama ce ta fito tana fadin zakiyya ai yanzu dai zaki ci abincin tunda kuka iso baki ci komi ba sai coke. Ridwan ne ya amshe batun da fadin yauwa mama hala ke zaki sa ta ci abincin dan wunin yau gaba daya bata ci komi ba sai gasashen masara. Mama ce ta juyo inda nake taga yanda nake cin masaran har na cinye daya ina kokarin cin na biyu tace ikon Allah dan tuni ta fara hasashen wani abun. Dan tun shigowarsu ta zargi haka ganin irin kyau din da ta kara amma sai tayi la'akari da zaman waje daya tunda daman ita mai kyau ce. Dan ta tabbatar sai tace to kici wani abu mana kafin masaran ko amai zai saki. Da sauri nace eh wallahi mama dan ko tunanin abincin nayi sai naji zuciyata na tashi shi yasa ma bana bi ta kan abincin. Masha Allah cewan mama to kuma ba kya sha'awan cin wani abun sai masara. Shiru nayi ina tunani🤔 can nace yauwa mama sai popcorn. Kallon juna su yusra suka yi cike da mamaki. Shi kam dafe kanshi yayi🤦🏽‍♂ dan ganin yanzun ma ba wani abun kirki tace ba wai popcorn. Yauwa mama da irin dry plantain din nan mama tace toh Ridwan samo mata. Tsaki yayi yace mama ta tashi mu tafi dan na gaji na siya mata a hanya. Gaskiya kam kuje ku huta ke zakiyya tashi ku tafi gidan gobe zan shigo ni da doctor Zainab. Mikewa nayi ina neman gyalena nace mama waye ba lafiya. Ba kowa zata zo ne ta muku barka da zuwa nace toh. Sai da ya bi ya jido mun popcorn da dry plaintain muka kama hanyan gida duk a gajiye yake dan shi yake driving ya tura sojojinshi gida. Muna isa wanka yayi nima da kyar ya dagani daga cin popcorn ya min wanka. Kwanciya yayi yan kallon yanda nake cin popcorn din ina korawa da coke shi shan coke din ne baya so. Bacci ya fara daukanshi na tabashi ina fadin mijina zanci plaintain kuma na barshi a parlor kazo ka rakani. Bacci cike da idonshi ya tashi muka je muka dauko har zai kwanta nace ruwa zan sha kuma babu a fridge din dakin nan. Nan ma ya mike yana layi dan bacci da gajiyane a tattare da shi ruwan na dauko. Ya kalleni da lumshashen ido yace shikenan ko akwai wani abun. Kai na girgiza tare da fadin babu jana yayi yace oya muje please ki kwanta precious dare yayi kuma duk mun gaji. Kafada na makale nace ni bana jin bacci kai kawai ya gyada min ya kwanta. Hira na fara mishi tun yana ansawa har yayi shiru bacci ya daukeshi. Ni kuwa idona ya bushe kyamas ba alaman bacci sai buruntu nake kayanmu na fara jerawa a wardrobe. Dago kai yayi jin buruntun yayi yawa ga haske da na kunna. Precious what are you doing karfe biyu fa baki kwanta ba. Baki na turo nace ni bana jin bacci tashi yayi ya janyoni ya kashe wutan sani yayi a jikinshi yace kwanta baccin zai zo. Haka na dinga mutsu mutsu sai kusan uku na sami bacci. Da asuba a daddafe nayi sallah ko doguwar addu a banyi ba na lallaba na kwanta. Kallon yanda tana kwanciya bacci ya dauketa yayi yace atoh ba dolle ba rigima ya hanaki yin bacci jiya i wonder what is wrong with her. Karatu ya dan taba shima ya koma gadon ya jawota jikinshi. Basu suka farka ba sai wajen sha biyu lokacin ma wayarshi ce ta tashesu mama da dr zainab ne suka iso. Hijab na zira na fito wajen mama kayan tea nayi kokarin kawo musu mama tace ah ah mu ai na rana muke jira yanxu kam dan mun tsufa da karyawa. Dariya nayi na zauna na gaishesu. Dr zainab ce ta min yan tambayoyi sannan ta bani wani kwalba naje nayi fitsari na kawo mata suka tafi. Da yamma ta kaiwa mama test ina da cikin sati 5 murna kaman za tayi yaya... Ba shiri ta kira ridwan tace yazo albishir ta mishi tare da bashi maganin da dr zainab ta prescribing wa zakiyyan. Ina kwance bayan na gama cin masara bacci ya daukeni. Banji shigowanshi ba sai kisses da naji yana showering dina da shi ido na bude ina kallonshi. Murmushi yayi ya tashi tsaye tare da daga collar din riganshi sama yayi doro yana wani bubbudewa. Tashi nayi zaune ina kallonshi da mamaki. Gira ya daga min yace kin gane ko. Ido na zaro ganin abinda yake yi. Ya dan ja dogon hancinshi yace yawwa kina ji ni din fa ba na wasa bane na dage na zake dantse tare da baje kwanji nayi noma. Noma kuma yayi albarka tunda tsirina har ya tsiro a gonata halak malak. Gira na daga na zuba mishi ido da baki da hanci dan ban gane inda maganar tasa ta dosa ba duk da na san yana cewa ni gonarsa ce to me yake nufi. Ganin ban fahimceshi ba yasa ya daukeni yana zagaye parlon dani yana fadin precious we are pregnant we are going to be a parent. Toshe kunne nayi jin yanda yake ihu at the top of his voice ajiyeni yayi ya riko hannuna yana rawa dani irin na turawa. Ni dai ido na zuba mishi wai ina da ciki ni zakiyya ce ke dauke da ciki kuma wai yah rid shine uban dan Allah buwaye gagara misali wa ya taba zata?🤔 SAWWAMA QAWWAMA😘 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 39. AISHA KANYA INA KIKE TARE DA YAYUNA MAMAN SADIQ DA MAMAN MANAL BAN MANTAKI BA HASSANA DANLARABAWA KUNA RAINA ANA MUGUN TARE😘. Kulawa na mussaman nake samu a wajen wannan zuriyar kowa nan nan yake dani su yusra mamakina suke yanda na shawo kan yah rid a cikin dan kankanin lokaci wai in gaya musu sirrin nace abin sirri ne. A gaban kowa yah rid nuna min soyayya da kulawa yake wani sa'in har kunya nake ji. Ranan da muka je gidan daddy motsi kadan zanyi zaice precious ya dai me kike so. Sai da mami ta gaji tace ridwan yaushe son mace ya mai da kai mara kunya. Murmushi yayi yana shafa kai yace mami ai ita dince ba lafiya ne ya isheta ba shi yasa. Dariya tayi tace lallai kuwa manya za a zama uba ai ba zaman lafiya. Shima dariyar yayi ya kwalawa fadeela kira dan fareeda taje yin online registration na post utme dinta dan bata yi tare da su fadeela ba ko meye dalili oho. Zuwa tayi tana wani karairaye sai wani yatsina fuska take ni abin har mamaki yake bani dan dai ba haka fadeela take ba da. Na san ita din mai son kai kanta ce kuma tana da dan rashin kunya amma yanzu abin yayi yawa. Mussaman a gareni ta mai dani makiyarta ta gaske ban san dalilinta ba su yusra sunce bakin cikin kyau na take. Abin bai ta'azara ba sai da aka fara maganan auran mu da yah rid ta kara kafa min kahon zuka maganan arziki baya hada mu sai dai harara da tsaki in ko ta min magana toh baka ce ta gaya min. Kudi ya ciro a gaban aljuhunshi ya mika mata fuskar nan amurtuke dan shi bai son raini yaga alama kuma yarinyan na tashen balagan tsuntsaye yace kije ki siyowa precious masara na ga akwai mai gashi a farkon anguwan nan. Karba tayi tana tura baki ta daukko gyalenta ta yafa ta fita. Mami tace Allah ya shiryi fadeela ni dai ban san inda ta dauko mugun halin nan ba,saboda wannan halin ita da yar uwata ba wani shiri suke ba fa. Kwafa yah rid yayi yace barni da ita ai tara ta nake randa zata shiga hannuna zata gane bata da wayo. Muna nan zaune ta shigo da dafafen masara yana karba yaga dafafe Dan ubanki dafafe nace ki siyo? Yah ai baka fada min wanda zan siyo ba. Ke kuma kin fi karfin ki tambaya ko toh maza ki mayr ki karbo gasashe. A fusace ta fita ranta fal tsanan zakiyya wallahi sai ta dau mataki akanta. Tana fita fareeda ta shigo ihu ta saka ta fado jikina tana murna. Da hanzari yah rid ya tshi ya dagata yan masifa ke baki da hankalina sai kin ji mata ciwo. Ido ta zaro tare da rufe bakinta mami tace su hankaline da su Allah dai ya shirya. Gyada kai fareeda tayi tana dariya ta hade hannunta waje daya tace sorry kawata na missing dinki ne zo muje daki ta miko min hannu na kama ina dariya. Muna shiga ta daka min duka tace shegiyas naga mutumin yayi ladab Sosa bayana nayi nace shine zaki zage ki daka min duka ke da yah rid na juya kaman zan fita ta rikoni ke rufa min asiri kar kisa a lillisani a ce zan barar da ciki dan naga rawar kan da yake yi kenan. Dariya nayi nace a ina kika ji ina da ciki su halima magulmata. Ba ruwansu halima shi uban gayyan yayi ta kira yana fadawa mutane muna zaune da mami ya kirata. Nace lallai kuwa ina zama a bakin gadon. Kayan jikinta ta fara cirewa ni kuma na dau file din da ta shigo dashi. Ido na zaro ina kallonta da mamaki nace fareeda wa ya aikeki applying LASU wa zai barki kiyi karatu a wani garin balle lagos. Daura towel tayi ta zauna a kusa dani tace saboda a can zanyi aure bana so in apply BUK maganan aurena ya tashi a nemi hanani saboda karatu. Nace aure? Wa zaki aura fahad ya koma aiki lagos ne? Tsaki taja tace ban son rashin mutunci ni dama na taba ce miki ina son fahad ne ko zan aureshi? Nace to waye wannan kuma fareeda da sanin su abba kika cike lasu? Ajiyan zuciya ta sauke tace su daddy basu sani ba asalima wanda nayi dan shi bai san nan apply ba sai yau zan gaya mishi. Innalillahi ni kam waye wannan da zakiyi abu gaba gadi ba tare da kin yi shawara da kowa ba akanshi? YAH AUWAL ne zakiyya shine wanda zan iya yin komi saboda shi. Ban gane yah auwal ba wani yah auwal din? Yah auwal naki mana shine zakiyya nake soyayya dashi nake fatan ya zama abokin rayuwata. Rungumeta nayi ina tsanin farin ciki nace amma naji dadi wallahi ke da yah Auwal abin yayi wallahi. Ni da ina ce yusra ce fa budurwarsa. Dariya tayi tana hararana tace ba haka bane toh,yusra ce kawai ta san yana sona wai injishi kama kafa yake da ita. Dariya nayi sai kuma na kalleta nace toh ya zamuyi da su abba kin san dai sai anci ubanki. Kafada ta daga tace sai me in dai zan kasance da hubbyna bani da case kuma ma yace yayiwa yaya magana yace zai zo cikin satin nan ya sami su abba. Anya fareeda ba yah auwal ne ya saki cike lagos ba. Da sauri tace wallahi bai sani ba... Shiru muka yi da maganan ganin fadeela ta shigo. Tana wani fisge fisge tace wai ki fito ku tafi ta juya ta fita. Kallon juna mukayi da fareeda ta tabe baki muka mike muka fito. Daga gidan ma gidan hajiya muka nufa mun samu tana zaune tana kwadon zogale tuni raina ya biya amma dai na dake. Bayan mun gaisa ne ta kira mai aikinta tace saude dauko min plate in sawa wannan kishiyar tawa zogale. Da sauri yah rid yace wata kishiyar taki baza taci ba ita fa ba komi take ci ba atoh. Kankance idanu tayi tace wallahi rulwanu ka fita idona sai taci ai zogale magani ne zaka zo ka min fi'ili. Na gaya miki ni ba sunana rulwanu ba in ba zaki iya cewa ridwan ba kiyi shiru da bakinki. Anki ayi shirun ance rulwanu rulwanu rulwanu kayi abinda zaka yi ta karasa tana zabga mishi harara. Hade rai yayi yana ta kwafa ba kakkautawa ni kam mai zanyi banda dariya dan kullum draman su daya tana ce mishi rulwanu. Zogalen ta zuba min tana ajiyewa gabana ya dauke yana fadin haka kawai ba za ki sa min mata amai ba. Marairaice fuska nayi mace zanci Kallona yayi da mamaki yace kin tabbata ba zai saki amai ba kuma ina yanzu kika gama cin masararki. Na kara marairacewa nace ni dai zanci. Hajiya ta cafe Allah ya miki albarka yar nan kin min maganin dan iyayi ko yaushe ka fara son nata ina ce a nan ka Dinga tijarar baka sonta. Miko min plate din yayi yana fadin ungo kafin ta min tonan silili ni dai dariya kawai nake yi. Ba karamin ci nayi ba dan har kari na nema hajiya sai tsiya take mishi bai kulata ba. Kwance nake ina kallonshi yana ta hada kaya dan saura kwana 2 ya tafi ni kuma wata kasala nake ji shi yasa ban iya tashi na hada mishi ba. Wayarshi ce tayi ringing ya dauka cike da ladabi dan daddy ne. Ido na zuba mishi dan na ga wayar kaman na damuwa ne dan tuni ranshi ya baci ina ji yana fadin toh sai ta iso zata gaya min uban da ya aiketa. Ajiye wayar yayi yana tsaki kallona yayi yace ki duba shegiyar yarinyan nan wai lagos state university ta cike ko gidan uwar wa zata zauna a lagos oho. Gabana ne ya fadi dan na san yau in fareeda ta shiga hannunshi mai kwatanta sai ya shirya. Tashi nayj zaune na dan dafa shi nace mijina calm down ba fa wani abu bane wai ita da yah auwal ne fa suje soyayya shine ta cike nan saboda kar tayi aure karatunta ya katse. Soyayya kuma? Da auwal wani auwal? Auwal naku? Na gyada kai ina murmushi toh shine baza su fada su bari manya su yanke hukunci ba zasu yi gaban kansu. Nan dai na kwashe komi na fada mishi har da zuwan yaya. Shiru yayi ya ciro waya ya kira daddy ya fada mishi. Daddy yace ba komi tabbas yaya ya kirasu yana zuwa gobe Allah yayi zabin alheri kawai Yah rid yace ameen daddy sauran ma duk su fito da miji haka nan baza su dinga sa mana ciwon kai ba. Daddy yace hakan za ayi zanje in samu abbanku muyi magana. Suka yi sallama rungumeshi nayi ina miahi godiya. Yace da na miki me baza kayi wa fareeda komi ba ina Girgiza kai yayi yace ai na rantse sai na taba lafiyarta. Turo baki nayi nace ni dai ah ah wallahi ko kuma in tayi maka kuka. Yace baza ayi haka ba ki bari ko rankwashinta inyi dafe kaina nayi dan tuna zafin rankwashinsh, amma gwara rankwashin da duka. Nace toh shikenan da ta zo kuwa sai da ta sha rankwashi ya fita ya barmu tare. Murna muka dinga yi. A daren ranan ne kuma aka kira sauran aka ce kowacce ta fito da miji nan da wata biyu yan banza duk murna suka yi banda fadeela dan ta rasa ta ina zata faro. Ta duba duk cikin masu sonta ba wanda ya kai yah rid kudi ko kyau da nagarta ba kuma zai yuwu zakiyya ta fita kyau sannan ta auri mijin da yafi nata ba dole sai dai ita ta fita ko su zama daya hakan na nufin sai dai ta auri yah rid kenan😱 SAWWAMA QAWWAMA😘 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 40. FADI ALKHAIRI KO KAYI SHIRU. Washegari yayah da wasu daga cikin baffaninmu suka zo nemawa yah auwal auran fareeda. Bayan sun gama abinda ya kawosu yah rid ya kwasosu dan suzo suga gidana tunda yayah bai taba zuwa ba asalima tun baki ba wanda ya kara zuwa. Sosai suka yi farin cikin ganin muhallina sun san kam Allah ya ban miji daya tamkar dubu. Sauka na musu sosai suma basu gushe ba sai da suka kara min nasihohi kan zaman aure da hakurin zaman. Suka nunar min ba a ko da yaushe mutum ke samun abinda yake so ba inyi hakuri da duk halin da zan tsinci kaina. Allah baya taba barin bawa mumini face sai ya jarabeshi kana fita a wani jarabawan kana shiga wani ne fatan Allah ya bamu ikon cin dukkannin jarabawan da zai jarabce mu amin. Siyayya sosai yah rid ya musu ya hadasu da mota da driver aka ma yar dasu. Nima cikin kayan lefena na dibi zannuwa da kayan shafe shafe na bayar akaiwa salma. Sun tafi sun barni da tunanin wani kalar jarabawa zan fada kuma yanzu tunda na kubuta daga na kin da mijina yake min. Jikina ranan a mace na wuni har sai da yah rid ya zata wani abu ke damuna ban boye mishi ba na gaya mishi damuwata dan haka nan naji zuciyata na tsinkewa. Kwantar da hankali yayi sosai yace Allah baya taba dorawa bawanshi abinda ba zai iya ba dan haka ki kwantar da hankalinki ki yawaita addua Allah zai saukaka mana koma menene dan ba abinda yafi karfin addua. Gyada mishi kai nayi kawai ina sauke ajiyan zuciya. Lokaci daya kaman wanda aka mintsina ya tashi tare da kamo hannuna yace i almost forget zo ki gani. Car park muka nufa wata mota na gani a dunkule an rufeta. Hannu ya yaye rufin me zan gani wata shegiyar middle picano ce army green baki na bude ina kallon motan dan kam ya tafi da imanina. Na dade ina sha'awar motan saboda kankantar ta ba karamin kyau motan ke min ba. Key din ya kada min a gaban fuskata kallonshi kawai nake yi kaman doluwa dan na rasa me ke faruwa a nan din. Hannuna ya kamo ya damka min key din a hannuna murmushi kwance a fuskarshi. Kallonshi nake da mamaki da kuma alaman tambaya. Gira ya daga min tare da sa hannunshi ya zagayo kuguna ya hade jikinmu waje daya ya sunkuyo da kanshi ya dora goshinshi kan nawa numfashin mu na gauraya. Cikin rada yace precious ban taba son wata irin yanda nake sonki ba ke din wata jigone na rayuwata bana jin zan iya hada sonki da na wata ko wani abunke din daban ce kina da matsayi mai girma a zuciyata da rayuwata zan iya karar da duk wani abu da na mallaka dan in samo miki farin ciki. Kullum cikin godewa Allah nake da iyayena da suka min gata suka aura min ke. Kyawawan halayenki da kyautatawanki a gareni ya dasa kaunarki a raina. Duk da irin muzguna miki da nake yi dai dai da rana daya baki fasa hidimta min ba. A lokacin da nake cikin tsananin buqata baki duba halina ba kika kawo min dauki baki barni na shiga halaka ba niko me zan miki in biyaki. Babu sai dai in kyautata miki gorgodo in kuma faranta miki kaman yanda kike faranta min a ko da yaushe. Ni Ridwan na miki alkawarin da sanina ina cikin hayacina bazan taba kuntata miki ko in bata miki rai ba sai dai ko cikin rashin sani which we cant escape amma zanyi kokarin kiyaye hakan ma. Jan hanci nayi hawaye sun gagara tsayuwa a idona halshena ya min nauyi me nayi haka Allah ya azurta ni da miji me sona me son faranta min. Ganin kalma daya ya gagara fitowa daga bakina kawai sai na sa hannu na rungumo shi tare da fashewa da wani matsanancin kuka. Bubbuga bayana ya fara a hankali tare da fadin shshshhss is okey kukan na menene na fadi wani abu da ya bata miki raine. Girgiza kaina nayi tare da dagowa daga kirjinshi hannu nasa na tallabo fuskarshi da kyar na samu na bude baki nace Mijina ban san me zan ce maka ba godiya yayi kadan sai dai in kara ninka aduan da nake maka kullum. Nima ina rokan Allah ya bani ikon faranta maka ya hanani saba maka nima na dau alqawarin bazan taba saba maka cikin sanina ba. Yah ban san me zance ba kalamai sun kaura daga bakina alokacin da nake buqatansu amma inshaa Allah zaka gani a aikace. Hannh yasa yana goge min fuska rungumenj yayi tsam a jikinshi mun dade a haka kafin a hankali yace ba zaki shiga motarki bane ko bata miki ba a canzo? Tsalle na daka sai da ya rukoni nace a camzo me baka san yanda nake son motan nan bane baka ji nace maka kalamai sun min kaura bane Dariya yayi yace toh shine zaki barar min da baby dan kina murnan mota. Nima dariyan nayi ina shiga cikin motan. ******* *****- ****** Ko wata ba a rufe ba maneman yusra da halima suka fito sameer ke neman halima ita kuma yusra wani dan makocin mu ne adnan canji dan canji ne. Duk an karbi kudinsu fadeela kawai ake jira a sa ranan amma an gaya musu in aka tashi sa ranan ba zai haura sati uku ba. Duk mun fara zuwa school fareeda ce kawai bata fara ba ita take zaune da ni a gidana. Allah ya taimakeni cikin ba me sa ciwo bane sai dan banzan sani cin abu busashe busashe ko doya zan soya ko dankali sai yayi kayayau nake iya ci. Shirya shiryan biki muke tayi duk da ba a sa rana ba mun san ba za a dade ba. Wata biyu da aka debarwa fadeela ya cika. Zaune take a gaban su abba da hajiya. Abba ne yayi gyaran murya yace fadeeela kina da sanin lokacin da muka deban muku ya cika har sauran yan uwanki sun turo da maneman su tun kafin lokacin amma ke shiru. Bayan ba wai rasa maneman kika yi ba saboda haka muna son jin ta bakinki. Shiru tayi tana saka ta ina zata fara. Daddy ne ya daka mata tsawa ba dake ake yi ba kin yi wa mutane shiru ko akwai sa'an ki anan? Da sauri ta girgiza kai hajiya tace toh muna sauraronki. Wiki wiki ta fara yi da ido ta dubi abban dan ta san bata isa ta kalli dadday da maganar da ke bakinta ba. A hankali tace abba ni dai ya ridwan nake so shi yasa na kasa fitar da kowa. Salati daddy da hajiya suka sa abba yayi murmushi tare da fadin mashaa Allah abu yayi kyau. Daddy yayi saurin cewa haba abba me kake fada mutum da matarsa duk yaushe ridwan din yayi aure da za a bijiro mishi da wani magana. Hajiya tace ai kuwa dai fadeela baki kyautawa kawarki ba ki rasa wanda zaki ce kina so sai rulwanu. Abba dai murmushi yake tayi a tausashe yace ni ban ga aibin wannan abun ba ridwan dai namiji ne mijin mace hudu kuma yana da halin da zai iya ajiye mata hudu sannan kuna maganan yaushe yayi aure ina wadanda suke auran mata biyu a rana daya su kuma ace me? Daddy yace abba baka fahimceni ba da farko mun ba ridwan mata ba tare da yana so ba ya amsheta hannu bibbiyu yau ko da ridwan zai kara aure nan kusa a barshi ya zabi matarsa wannan yarinya munafurci ne kawai yasa ta fadin haka me yasa tun da bata taba fada ba ya wurga mata wata uwar harara. Kau da kai tayi gabanta na faduwa wani bangaren kuma dadi ne fal ranta ko ba komi abba na bayanta ta san kaman anyi an gama zakiyya zata gane kuranta. Abba ne yace tashi ki shiga bayan ta shigene. Ya juyo ya duskancesu yace ridwan bashi ya haifemu ba ba kuma shi yake da iko damu ba yanda ya karbi wancan baya sonta ya zo ya kaunaceta daga baya haka zai so wannan din ma balle ga soyayyan yan uwantaka a ransu. Hajiya kam ta kasa magana takaici ya kumeta sam bata son nuna kinta akan auren saboda yanda shi daddy yayi kawaici ya nuna kin auran. Baza ta so ta fifita dan wani a cikin a ya'yanta ba Allah yayi zabi shine kalmar da tace Abba ne ya dubi daddy yace ka kira maneman sauran yaran su kawo kayan sa rana nan da sati uku za ayi biki. Yayi wa hajiya sallama ya tafi. Ina kitchen ina soya wainar rogo naji an rungumeni ta baya kamshinshi ya sanr mjn shine. Da sauri na jiyo tare da kankameshi ina mamakin yaushe ya dawo dan bamu dade da gama video call ba baice min yana hanya ba kuma banga alamun haka ba. Shafa kanshi ya fara yana dariya ganin kallon tuhuman da nake mishi. Dariya yayi yace wallahi nima ban san zan zo ba. Hararanshi nayi da wasa na juya na cigaba da abinda nake yi Juyo dani yayi ya wani langwabe cike da shagwaba yace Allah da gaske abba ne ya kirani wai yana nemana kuma daman ina kewar matata da babyna. Ya tsuguna are dasa guiwowinshi a kasa ya rungumo cikina. Kanshi na shafa ina murmushi dago kai yayi da damuwa a fuskanshi yace precious four months amma yaki ya fara showing ba kya son cin abinci ko. Kwalo ido nayi nace baby baka ga abincin da nake ci bane shi yasa. Mikewa tsaye yayi yace ba wani nan baga irin abincin da kike ci na ya fada yana yatsina fuska. Murmushi nayi nace laifin wa? Babynka ke son irin abincin ai da baka ga ina yin irin wannan din ba. Tabe baki yayi yace muje inyi wanka in je inji kiran da abba ke min dan gabana sai faduwa yake yi shi yasa na kasa hakuri na biyo flight. Har mun kai kofa na juyo nace barin kashe gas ina zuwa karasa fita yayi ni kuma na koma farida ce ta fito daga store tana sauke ajiyan zuciya. Ni na manta shal tare muke a kitchen din ta shiga dauko indomie ta dafawa kanta. Kallonta nayi da mamaki nace ke kuma fa indomie din ne ya rikeki harara ta balla min tace eh yanxu ai da baya kusa dake kiniya tuno da naje dauko indomie. Nace sorry kar kiga laifina dan in yah rid na nan mantawa nake da komi da kowa toh ke me ya hanaki fitowa. Wani hararan na samu tace yah rid din na soyewa zan fito in sami rabin rankwashi wancan da ya min sai da nayi ciwon kai duk da ban damu ba tunda gashi zan auri hubbyna yar isakan yarinyan can ke bata mana lokaci. Dariya nayi nace ina ruwan fadeela kika sani ko tsayawa tayi ta zaba ta dirje duk sai ta kawo wanda yafi ku. Tabe baki tayi tace ita sani fita nayi na koma wajen mijina. Sai da muka soye yayi wanka yaci indomie kafin in mishi girki kafin ya daeo daga kiran abba. Allah jishe mu alkahiri😂😂🤣🤣🤣 SAWWAMA QAWWAMA😘 💖BANI NAYI KAINA BA💖 by Sawwama A. Page 41. NA SADAUKAR DA WANNAN SHAFIN GA DUK WATA MAMALLAKIYAR SUNAN ZAINAB INA MUTUKAR KAUNARKU INA DARAJA MASU SUNA ALLAH YA ALBARKACI RAYUWARKU. Bayan tafiyan yah rid fareeda ma ta tattara komatsan ta tace tayi gida kuma sai ya tafi. Wajen mama ya fara shiga inda ya tarar da ita zaune tayi shiru kallonshi tayi cike da tausayawa dan ta san dan nata ya kamu da son matarshi yanzu ga wata sabuwar magana za a daga mishi hankali. Tayi iya kokarinta dan fahimtar da abba sam ya gagara fahimta da ta matsa da maganan sai cewa yayi ta kaunaci bare amma tana kin yar dan uwanshi dole taja bakinta tayi shiru. Kallonta yayi cike da kulawa ganin kaman tana cikin wani yanayi take faduwar gabanshi ta tsananta. A kidime ya fara tambayanta mamah lafiya me yake faruwa?? Ajiyan zuciya ta sauke tace ba komi ridwan Allah maka albarka yanda kake jajircewa wajen yi mana biyayya kaima Allah yasa ya'yanka suyi maka fin haka. Amin ya amsa amma zuciyarshi na gaya mishi wani babban al-amari na shirin faruwa da shi. Kai dai yanda ka saba yi mana biyayya ka cigaba inshaa Allahu akwai ranan da zaka ci RIBAR BIYAYYA(littafina na gaba). Haka tayi ta mishi nasihohi mai sanyaya jiki haka da ya shiga wajen momy ma duk sun daure mishi kai. Tare da momy suka tafi wurin abba inda suka tarar da mamah a can Nan ya gama yankewa kanshi tabbas wannan kiran akwai rudani sai dai yayi mamaki da bai ga daddy ba Allah dai yada lafiyarsa lau. Bangaren daddy kin zuwa yayi dan yace baza a muzgunawa ridwan dashi ba sai cewa abba yayi yana da uzuri dariya kawai abban yayi dan ya san zuwa ne baya son yi. Gyaran murya abba yayi kafin yace ridwan da farko ina mai yaba maka saboda kasancewarka da mai biyayya. Na biyu ina mai neman alfarma a gareka. Da sauri yace haba abba wani irin alfarma kai fa ka haifeni ce min zaka yi aikata ni kuma in aikata matsawar bai kaucewa shari'a ba. Jinjina kai abba yayi yace ridwan auranka na farko umarni muka baka wannan na biyun alfarma nake nema ka auri yar uwarka fadeela. Tunda abba ya fara magana komi nashi ya tsaya cak yawun bakinshi.ya kafe da kyar ya tattaro sauran ragowan hadiye. Bai san lokacin da ya furta abba kayi hakuri ina son matata ban dauki fadila a komi ba face matsayinta na kanwa abba wallahi bana sonta. Zaka sota kaman yanda kaso zakiyya ai itama baka sonta aka aura maka ita yanzu ba gashi kuna zamanku lafiya ba. Abba..... Abba.... Abba dafa shi abban yayi yace yi shiru ridwan tashi kaje Allah yayi maka albarka ni zan dau dawainiyar komi tunda har ka amince na da yan sati uku ne bikin Allah ya muku albarka. Mikewa yayi kanshi na wani irin sarawa da kyar ya kai kanshi side dinshi na gidan key din motanshi ya lalubo dan key din na jiki ya bude ya shiga. Dakin duk yayi kura cikin kuran ya shiga ya hau gadon ya kwanta . Meke shirin faruwa da rayuwansu shi da precious me yasa abba ke mishi haka sai kace shi kadai ne namiji a zuriyar innalillahi. Ta ina zai fara fadawa precious wannan maganan gashi lokacin a kure the last thing he want shine daga mata hankali a condition din nan nata. Bam ta banko kofar tare da juyo da yar uwarta me nake ji haka fadeela me kika aikata? Wato ke baza ki taba barin rayuwar zakiyya ba ko me zakiyya ta miki ne haka ki rasa wanda zaki aura sai mijinta ta karasa tana hawaye. Murmushin rainin hankali fadilan tayi tace lallai tambayata kike me zakiyya ta min ko yanda kike behaving kadai ya isa yasa in tsani zakiyya ke yar uwata ce ta haihuwa amma kin fifita zakiyya a kaina. Yanzu akan zakiyya iyayena haushina suke ji duk saboda zakiyya. Kina wani maganan zan aure mata miji naga dai dan uwana ne ita bare ma ta sameshi balle ni. Girgiza kai fareeda tayi kawai ta furta Allah ya shiryeki a hankali ta fita. Cikin daga sauti tace ameen in har zuci ne. Bangarena ganin har 11:30 ba alamun yah rid ba wayarsa hankalina yayi mugun tashi sai lokacin na fara jin tsoron kiran da abban ya mishi. Allah dai yasa lafiya dan nayi ta gwada number dinshi a kashe. Tashi daya hadari ya hadu ruwa ya kece hankalina ya kuma tashi wayar mama na kira nace mata yah bai dawo ba har yanzu itama hankalinta a tashe ta nufi side din abba duk da ba ita bace da shi Hango motanshi tayi hakan ya tabbatar mata yana gidan dakinshi ta nufa nan ta sameshi. Tace haba sojana ba a san soja da ragwantaka ba kabi ka tadawa kanka hankali tare da matarka ka manta yanayin da take cikine. A firgice ya mike yana duba lokaci ya kalli maman a sanyaye yace mama ban san me zance mata ba. Kar kace mata komi gobe ka kawo min ita ni zan fahimtar da ita ai zakiyya yar albarka ce zaka sha mamakinta kai dai kayi kokarin danna damuwarka tashi ka tafi gidanka dare yayi hankalinta ya tashi. A sukwane ya mike ya mata sallama ya fita. SAWWAMA QAWWAMA 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. 42. KU GAFARCENI NAJI NA SHIRU JIYA I WAS CARRIED AWAY BAN TASHI FARGAWA BA SAI WAJEN 12am. Gudu yake ba kakkautawa ga ruwa da ake tsulawa titi yayi tsantsi hakan ya bawa tayoyin motan daman gogar titin kaman ana ja. Ikon Allah ne kawai ya kai shi gida saboda irin gudun fitar hankalin da yake yi. Horn yake dannawa kaman wanda aka koro a gigice sojojin suka bude mishi gate suna al-ajabin me ya fusata uban gidan nasu. Yana karasowa bakin kofan palon na bude kofa a jike yake jagab dan fitowan da yayi daga car park zuwa kofar palon ne ya jike saboda ruwan da ake tsulawa. Taranshi nayi ina tunanin me ke damun mijina haka. Da karfi ya hade jikin mu ya min wani irin matsa da yasa ni zaro idanuna waje. Dan patting bayanshi nayi duk da ban san meke damunshi ba hakan bai hanani lallashinshi ba. Shhshh is okey cire kayan nan kar sanyi ya kama min kai na fadi hakan ina zamewa tare da balle botin din rigarsa. A nan na cire mishi kayan ya rage i sai boxers janshi nayi zuwa dakinshi muka wuce toilet. Taimaka mishi nayi yayi wanka na dakko abinci na feeding dinshi kaman yaro. Shi kam ba abinda yake in ba kallonta ba,suna zamansu cikin aminci ana neman kawo musu fitina. Bathroom na kuma kaishi muka yi brush ban matsa mishi da son jin meke damunshi ba tunda dai na san mahaifinshi ya kirashi kuma ba zai cutar dashi ba beside tsakanin da da mahaifi sai Allah ni yar kallo ce duk lokacin da yaso in san matsalar shi zai fada min. Precious.... Dago kai nayi ina kallonshi da murmushi a fuskata nace na'am mijin precious. Shima murmushin yayi yace na gode. Gira daya na daga nace da akayi me. Na gode da kulawarki a gareni Allah ya miki albarka. Amin na ansa. Precious, nace hummm. Ki yafe min zan miki babban laifi wanda ko a mafarki ban taba tunanin zan aikata miki haka ba. Da sauri na dago kaina nace me kake fada yah rid wani irin laifi kuma. Rintse ido yayi yace ba zan iya yi miki shiru in barki a duhu ba har sai gobe precious abba na so in auri fadeela nan da sati uku. Ido na kura mishi ba tare da ina gane me nake kallo ba dan Wani duhu duhu na fara gani kaina na wani jujjuyawa me nake ji ko dai mafarki nake yi. Dan jijigata yayi yace babe dawo hankalin ki wallahi bana sonta ban son auranta ban san me zanyi ba ina cikin tashin hankali. Hannu yasa ya riko fuskata ban san lokacin da na buge hannun ba idona yayi ja dan wani irin tukuki zuciyata yake yi. Ya Allahu pls kar ki min haka ki fahimceni ke kadai zuciyata ke so da ke kadai nake burin kammala rayuwata ya kara kokarin kai hannu jikina. Wani karfine ya zo min na dira daga kan gadon nace kar ka kara gigin tabani hmmm nayi murmushi nace zaka auri yar uwarka kake fada min ko na girgiza kai kwalla na cika idona dan na rasa da wata kalma zanyi amfani dan ina iya fadan mara kyau. A hankali na furta me yasa suka aura maka ni tunda ga farko sun san zasu aura maka yar uwarka. Me yasa basu bari na auri wani cikin dimbin masoya na ba suka aura maka ni alhalin sun san zasu baka yarsu girgiza kai na kuma yi hawayen dake mamale a idona ya zubo. Right ni banda gata bani da zabi saboda mu ba wasu bane tallafawa rayuwata aka yi. Da farko an daurawa wanda baya sona aure dani na ci wuyarsa sai yanzu da na samu soyayyarsa nake ganin zan samu kulawarsa nafi ko wace mace sa'a a dai dai wannan gaban ne za a aura masa wata. Kallonta kawai yake dan bai taba ganinta a cikin wannan yanayin ba katse mishi tunani tayi da fadin wai kai baka da zabi ne a rayuwarka especially rayuwarka ta aure sai yanda aka tsara maka? Biyota yace zakiyya kar kishi da bacin rai ya saki furta abinda zakiyi da na sani ki fahimceni ki fahimci iyayyenmu basu taba kinki ba asalima sun san da fadeelan suka yi kwadayin hadamu aure fadila ce kawai da fitina ta taso da wannan maganan a yanzu. Right fadeela ta sha cewan ban dace da rayuwarka ba ko mai yasa oho kaima ka san ban dace da rayuwarka ba ko. Tausayi ta bashi sosai ganin yanda take kaman sabuwar kamu duk maganganun da take a nutse take yi sai da yayi kokarin kusanto kanshi da ita a lokacin ne ta bude murya tana fadin nace kar ka matso kusa dani. Ture bedside lamp din nayi lokaci daya na dire guiwowina akasa ina wani irin kuka me cin rai dan tabbas an gama da rayuwata. Matsowa yayi ahankali ya rumgumeni tun ina turje turje har na hakura saboda irin rikon da ya min. Kuka nake sosai ina surututai da ni kaina ban san mai nake fada ba a takaice daren ranan ba wanda ya runtsa a cikinmu. Da safe ko kallo bai isheni ba dan gani nake shima munafuki ne ai bai nuna kin auran kaman yanda ya nuna kin aurena ba ko dan ita yar uwarshi ce oho. A daddare yace mata ta shirya mama tace tana nemanta dan shi wani shakkanta yake ji dan bai taba ganin ta hada rai haka ba. Ba wanda ya karya cikin mu dan ko kitchen din ban leka ba muka nufi cikin gida. Ko a mota ba mai kula wani shi tsoron yi mata magana yake ita kuma dama a sama taje jiran kadan take. Zaune nake gaban momy tana fahimtar dani makasudin auran tare da min nasiha kuka nake tukuru amma zuciyata ta dan sanyaya dan tabbas alamu sun nuna ba kowa ke son auran ba dan kam ko da mama bata furta ba fuskan ya nuna baro baro bata son auran. Ita taje gaya min irin tashin hankalin da yah rid ya shiga da akayi mishi maganan auran take nadama da tausayin mijina suka shigeni. Kunyarshi ce ta kamani yanda na rufe ido nayi ta mishi rashin kunya jiya Allah sarki yah rid zan tayaka yiwa iyayyenmu biyayya and i will support you in every aspect. KUYI HAKURI DA WANNAN ZUWA DARE. . SAWWAMA QAWWAM 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 43. Lekowa dakin yayi jikinshi duk a sanyaye ganin tana bacci a kan gadon mamah ya sa shi sakin ajiyar zuciya. Tun da ya kawota ya fita wajen sameer yanzu ma ya zo ya mata sallama ne dan jirgin karfe shida zai bi. A hankali ya karaso ya zauna a bakin gadon innocent face dinta ya kurawa ido yanda bakin zara zaran eye lashes dinta ke kwance. Bakinta ya kalla dan tsut dashi a cune murmushi ya saki ba tare da ya shiryawa hakan ba babban yatsarsa yasa yana shafan leban. Da sauri ya janye hannunshi ganin ta motsa the last thing je want shine fada da precious dinshi kafin ya tafi ya gwamace ya tafi bai mata sallama ba. Allah ka huci zuciyar baiwarkan nan bai daddara ba ya kai hannunshi kan fuskanta yana shafawa a hankali. Murmushi tayi a cikin barcin shima murmushin yayi ya sunkuyo a sumbaci bakinta kafin ya furta i love you dearly my flying squirrel. Hannu yasa ya daga rigarta ya dora hannusa a flat tommy dinta kaman bata da komi lokaci daya ya tuna da fadeela yar lukuta ko makaho ba zai comparing matarsa da wannan kundumar yarinyan ba🤣 Sumbatar cibiyarta yayi ya mike dan ganin lokaci na tafiya. Yana fitowa daga bedroom din mama na shigowa dan kallonta yayi yace mamah ni zan wuce anjima mustapha ya mayar da ita gida. Tace bara ta kwana ba girgiza kai ya dan yi yace tana da makaranta gobe ko da shike ba da safe take da lectures ba ta kwana kawai sai goben ni bari in wuce lokaci na kurewa. Toh Allah ya kiyayye ya tsare sai nan da sati biyun kenan? Yace sai in Allah ya kaimu ni na wuce. Toh Allah ya tsare yayi albarka ya bada abinda aka je nema. Amin ya furta kafin ya fita mustapha ya kai shi airport. Ban farka ba sai da ana kiran sallar magrib da ciwon kai na farka alawla nayi na gabatar da la'asar da magrib. Mama ce ta shigo dauke da tray da sauri na tashi na karba tace kin dai samu kin yi sallah gyada kai nayi nace eh ina wasa da yatsuna. Hannun ta kamo tace diyata ki kwantar da hankalinki kinji kinga condition din da kike duk da dama ni na san baza ki ban kunya ba. Gyada kai nayi nace inshaa Allahu mama zan kiyayye ba zan dinga daga hankalina ba. Yauwa yar albarka Allah ya miki Albarka ridwan din ya wuce ai kina bacci kici abinci kije wajen yan uwanki kuyi hira. Toh nace mata kawai ina mamakin yah rid wato tafiya yayi bai min sallama ba. Wayata na dauka bayan mama ta fita na danna number dinshi. Bugu daya biyu yayi ya picking amma sai yayi shiru. Danna zuciyata nayi na saki murmushi mai sauti nace ba dai fushi mijina keyi dani ba? Dan Allah ya rufa min asiri ya daina fushi dani kar Allah ya kamani. Ajiyan zuciya ya saki lokaci da ya furta zakiiiiiyyyyyaaaaa i really miss you. A hankali nima nace i miss you more my hub dan Allah ka yafe min bazan kara ba. No no no baby ni zaki yafewa ke akayiwa laifi ai ni bana fushi dake. Cikin shagwaba nace kayi mana bayan ka tafi ko sallama har ma da wani ce min zakiyya ba precious ba. Dariyan jin dadi yayi ganin zakiyyarsa ta saki ranta. Hiran soyayyan mu muka sha yana kara kwantar min da hankali nima ina kara mishi kwarin guiwar yiwa abba biyayya ko ba komai daddy ya wuci a kyamaci yarsa. Shi dai sai dai yace anya zan iya precious. Zaka iya in Allah ya yarda you are doing it for daddy not her. Haka dai muka yi sallama yana ta wani turturjewa. Sallahn isha nayi na tafi dakinmu na da su yusra na zaune ko wacce da waya a makale. Lokaci daya duk suka yi sallama da samarin nasu suka zubo min ido cike da tausayawa. Hararansu nayi nace meye haka kallon kuma na meye. Halima ce ta rikoni ta zaunar dani tace zakiyya kwata kwata bamu san me zamu ce miki duk bamu da masaniya kan abinda fadeela ke shiryawa. Murmushi nayi me ciwo nace toh meye kuma na damuwa ba dai ya rid bane gata ga shi ai. Ba tare da na shirya ba na fashe da kuka tare da rufe fuskata da tafukan hannuna. Kuka nayi me isata suna lallashina fuskata cike da hawaye nace me nayiwa fadila haka duk mazan duniyan nan ta rasa wamda zata so sai mijina. Yusra a lokacin da nake murnan na samo kan yah rid a lokacin ne tayi sha'awar tarwatsa farin cikina? Duk akan me? Wannan kyaun da nake dashi fa BANI NAYI KAINA BA fa Allah ne yayi ni haka da zata dau kahon zuka ta kafa min. Rungumeni suka yi suna tayani hawayen yusra tace saukin abin daya yah ba son auran yake ba bata sani ba kanta take shirin muzgunawa dan tabbas yah rid sai yaci mata uwa. Girgiza kai nayi nace kun manta ne nima da haka muka fara kun manta yah rid ya kini ya nuna min tsana ne daga baya yazo ya soni??? Toh haka itama zai so ta watakila ma fiye da yanda yake sona tunda ita yar uwarshi ce na karasa maganan gwanin tausayi. Tsaki halima taja tace ki daina irin maganan kema din yar uwarmu ce ai yanda fadeela take takaman ita kanwarshi ce kema haka kike kanwarshi tunda iyayyenmu basu bambanta mu. Kai kawai na gyada na zame na kwanta dan ni kadai na san yanda nake ji. Washegari na shirya muka tafi gidana na dauka abubuwan makaranta na muka wuce. Bayan na fito daga lectures ina zaune karkashin wata bishiya ina cin popcorn sai ga fadeela da wasu kawaye da ta samu a nan makaranta. Tsayuwa suka yi a kaina tare da kwashewa da dariya daya daga cikjnsu tace fadeela kishiyar taki fa ba laifi. Hade rai tayi tace eh kam ba laifi amma kyaun nata bai kare ta da komi ba tunda gashi ina kokarin shiga gidan mijinta. Kwashewa suka yi da dariya dayar tace kai amma an yi kyaun asara ashe dai akwai inda kyau baya amfani. Mikewa nayi zan wucesu fadeela ta rikoni tace ina kike shorin zuwa zakiyya ai ban gama ba ki shirya karbata a gidan mijinki nan da kwanaki kadan. Kuma kisa a ranki ni da yah rid auran mu mutu ka raba ne babu rabuwa domin rabuwar mu na dai dai dai da rabuwar zumuncin mu kefa? Kuna iya rabuwa a ko da yaushe tunda ba uwar da kika hada dashi. Hannunta na kabe daga jikina nace da alama zuwan da muke yi islamiya raka mu kawai kike yi tunda kika iya mantawa musulmi dan uwan musulmi ne toh in baki sani ba yau ki sani yah rid dan uwana ne kuma mijina. And da kike maganan zaki shiga gidan mijina toh bismillah gaki ga gidan zuciyar mijina ne sau dai hange daga nesa ke ko hangen ma baza kiyi ba dan yafi karfin ganin ki balle ki shiga. Hannu ta daga zata mareni runtse idona nayi ina jiran inji saukan mari sai dai shiru. Bude ido nayi naga an rike hannunta gam.......... SAWWAMA QAWWAMA😘 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 44. Dago ido nayi dan inga wanda ya rike mata hannu Halima ce rik'e da hannun fadeela. Cike da bacin rai Halima tace "da alama wad'annan kucakan k'awayen naki sun koya miki shaye shaye" "Dan kam in ba shaye shaye ta fara ba, ba yanda za'ayi tayi gangancin kai hannu jikin wacce take so precious to yah rid" Cewar yusra. "Wallahi kinji kunya fadeela an fadi ba nauyi baki da girma sai na jiki banda rashin girma meye naki na sako wad'annan sokayen a cikin hurumin gidan mu?" Yusra tace" to ma me zakiyyan tayi mata banda neman magana ? Ita da zaki aure mata miji bata tsokane ki ba sai ke gwana mai d'an uwa" Cike da rashin gaskiya fadeela ta fara borin kunya " to karya nayi ba d'an uwana bane? Karya ne ita din ba bare bace a cikin mu?" Cikin daga murya Halima tace " karya kike zakiyya ta wuce bare a wajenmu ko da bata auran yah rid ,ita y'ar uwarmu ce balle tana auran shi har da rabo. To wallahi ki kiyayi kanki in kina son zaman lafiyanki da yah rid gwara kin nutsu kin girmama mishi precious" Cikin k'araji tace wallahi abinda ba zai yuwu ba kenan wacece wata zakiyya ku take y'ar uwa a gareku bani ba banzaye marasa aikin yi marasa kishin d'an uwa. Ta ja hannun k'awayenta suka tafi. Tsaki yusra taja tace " Allah ya sawwake ya shirya" "Ameen" muka amsa a tare. Hakuri suka ban nace "hakurin name fadeela y'ar uwata ce ba komai ke damunta ba illa kishi so muyi mata uzuri" Halima tace "kishi? Wani irin kishi ke da ita wa ya kamata ya nuna kishinshi a zahiri" Yusra tace " toh ita hankali gareta ko zakiyyan ai baki ga ta biye mata ba" kwafa tayi tace tab wallahi da ta mari zakiyya yau a yau din nan ba gobe ba zan kira yah rid in gaya mishi" "Da ko taci ubanta karshe ma ya tubure watakila yaki auran dan Allah zakiyya ki daga mishi hankali yaki auran nan ni yau da fadeela son Allah da annabi take yiwa yah rid kuma kuna shiri baza mu kyamaci auran ba tunda itama y'ar uwarmu ce amma ita ba Allah a ranta fitina ce kawai take son tayarwa." Cewan halima. Ajiyan zuciya na sauke nace "ni kuma bazan kulata ba,ba zan kuma dagawa mijina hankali ba tazo ta zauna Allah ya bamu zaman lafiya ai kowa ya iya allonsa." "Haka ne Allah ya mana zabi gaba daya ameen". ***** ****** **** Bayan na koma gida shiru har dare banga fareeda ta dawo ba waya na d'auka na kirata dan jin me ya hanata dawowa tunda na san ta san yah rid ya tafi ko duk shirye shiryen ne. A lokacin tana zaune da labtop gabanta tana duba lectures d'inta dan ta nan take karatun kafin ta tare a lagos din. Fadeela kuma na kwance tana chart,wayar fareeda yayi ringing. Sai da gabanta ya fad'i dan har ga Allah tana tsananin jin kunyar zakiyya wai ace y'ar uwarta ce ta sako ta gaba. D'aukan wayar tayi had'e da sallama bayan mun gaisa ne nace"ke kuma lafiya ban ganki ba har anyi magrib?" Inda inda ta fara can sai tace "bari in sa a kawoni" ta katse kiran ba tare da ta jira ansanta ba. Mtswww wani dogon tsaki fadeela taja kannan ta d'aura da fadin "shegiyar yarinya mara zuciya meye nata na kiranki kuma kije mata gida?" "Ina ruwanki cewar fareeda ko ke ta kira kuma ma wa ya sako ki a maganan mu ke da ita waye mara zuciya kina neman kai kanki inda ba'a sonki zaki wulak'anta." Kwafa tayi tace " wallahi banda su y'an koranta can su zo dazu ba abinda zai hanani lillisata" Zaro ido fareeda tayi tace "zakiyyar zaki lillisa kan me? Lallai baki da hankali ai da kin gwada kiga ko zaki kwan lafiya daddy ne zai fara miki kafin shi uban gayyar ya dawo lallai da na lahira yafi ki jin dad'i yanzu ma kuma wallahi sai na gayawa yah rid din dan naga ke ba hankali bane dake." Tayi tsaki tare da daukan jakan labtop dinta tayi waje ta bar fadeela nata bambami. Dakin mami ta shiga ta gaya mata zata koma gidan yah rid. Mamin tace " toh dai wannan karon sati d'aya zakiyi dan mai muku gyara zata zo next week." Cike da kunya tace toh mami Allah kara girma hala ma kafin lokacin yah rid dij ya dawo d'adinta ma yanzu tana dan iya cin abinci." Masha Allah cewan mamin " Allah sarki zakiyya Allah dai ya raba lafiya ameen". Tana mota ta danna layin yah rid sai da ya kusan tsinkewa ya dauka. Gaisheshi tayi kafin tace "wallahi yah ka shiga tsakanin fadeela da zakiyya wai kaji dazu ba don su yusra ba wai da duka zata mata" A haerzuke yace "duka? Turo min number d'inta inji yaushe na fara wasa da ita." Katse kiran tayi ta tura mishi numbern. Tana nan dai kwance tana chart din kiranshi ya shigo. A razane ta mike ganin sunan da ta saving da number dinshi ya fito baro baro wato "YAH SOJAH" Cikin rawar jiki ta d'auka. "Dan ubanki yaushe na dawo sa'anki" shine sallaman da ya mata da sauri ta zare wayar a kunnenta jin irin ihun da yake mata. "Wallahi duk randa labari ya kara riskana ko kallon banza kin yiwa matata be sorry for yourself,ba raini ya fara shiga tsakanin mu da har zaki iya duban iyayen mu kice ni kike so ba dan baki da kunya ko" "Ki sani you are digging a grave for yourself,make your bed and you will lie on it ko na menene kuwa da alama this time gadon kusoshi kika tanadarwa kanki. Banza wawuya Yarinya karama sai jaraba. " kit ya katse kiran. Kallon wayan take cike da takaici wai jarababbiya k'wafa tayi ta wurgar da wayar ta kwanta. Wayar matarsa ya kira dai dai lokacin da fareeda ke shiga gidan. Wayar na d'auka ina mata sannu da hannu. "Precious me yasa baki gaya min wancan mara kunyar ta nemi tsokananki a school ba yau?" Murmushi nayi nace "bafa abinda ya had'a mu rigimarta ce kawai ni na ma manta wallahi." Ajiyar zuciya ya sauke yace "please precious ki daina ragawa yarinyan nan ki dinga bata tsoro ta san kn ta shigo gidanki wahala zatayi." Danne zuciyata nayi na saki murmushi me sauti cikin zolaya nace " uhm uhm dai garko am kar sai an kawo amarya inji kam muk'us a dakin amarya ana deban gara." Kit ya katse wayar dariya nayi dan na son haushi ya ji. Mai da hankalina kan fareeda nayi na d'an harareta nace" sannu da ban kiraki da bazaki zo ba wato?" Sunkuyar da kai tayi tana dariya k'asa k'asa tace " toh ya zanyi fadeela na son shiga tsakaninmu" Ido na waro nace "wani irin magana kenan har abada fadeela bazata shiga tsakaninmu ba we are all sisters bari kuga ayi auran zamu shirya." Kallona tayi cike da tausayawa tace "zakiyya Allah ya k'ara miki haquri da fahimta ke din ta dabance da fadeela zata gane haka mana,ki k'ara haquri inshaa Allahu zaki ci ribar hakurinki." Murmushi nayi nace "toh matan yayana tashi ki sama mana abinci pls" Dariya tayi tace " ba wani nuna min dai kike yi kece matar yayana tunda kina sani aiki kwana nawa ne kiyi lokacinki ne wajen yayanki zan fanshe dan har undies dina sai ya wanke" ta shige kitchen tana dariya. Nima binta nayi ina dariya nace "wallahi baki isa ba. Haka rayuwa ta gurgura satin fareeda daya ta koma gida a satin ne kuma aka kawo kayan lefensu dukka. Sosai naji dad'in ganin y'an uwana kuka na sa musu da suka zo tafiya dole aka bar min salma. Aunty rabi ma ta gama had'a lefen fadeela kud'i sosai abba ya bata ta had'a mata kaya masu inganci. Ni mamah ce tace kar a hada min akwatin fad'ar kishiya tunda ina da suturu yah rid ya ban kudi kawai inyi abinda nake so dashi. Dubu dari uku ya ban, dubu dari na tura gida ayi hidimar bikin yah tunda ba zan samu zuwa ba naso ko kai amarya inyi amma ba hali. Ashe ma ya tura musu dubu dari da hamsin ko gaya min baiyi ba. Kiranshi nayi ina godiya kashe wayar yayi dan fushi yake dani wai kaman bana sonshi murnan auran nake yi ko a jikina. Sai dai inyi murmushi namiji kenan yanzu in d'aga hankalina, hankalinshi sai ya fi barawo tashi. Bai san b'uya nake yi inshaa kukana ba yana iya da abinda yafi karfina SAWWAMA QAWWAMA😘 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 45. * Laugh wan kill me🤣kuna ban dariya kowa burinshi kar ayi wa zakiyya kishiya,kun manta kishiyar nan fadar Allah ne,in ba ayiwa wasu ba dole a ma wasu. To kusha kuruminku wannan page din naku ne masu tsoron kishiya na sadaukar da shafin nan dungurun gum gareku luv u all** 😘😘 **** ***** **** Shirye shirye ake sosai ji nake zuciyata kaman zai buga sauk'innta d'aya gani ga y'ar uwa rabin jiki duk da k'ank'antar shekarunta ita take k'ara kwantar min da hankali ba dan haka ba k'ila da juriyata ta gaza. Kaman yanda yah rid yace ana saura sati ya iso lokacin muna zaune a palo ni da salma ina oiling mata dogon gashinta yah sadiq ya shigo na dade ban ganshi ba sai naga ya k'ara min wani girma da kyau kamannin shi da yah rid ya k'ara fitowa. Cikin farin ciki dan kaman yah auwal haka na d'auke shi komi na zama yau yah sadiq shine sila shine sanadin zuwana kano. "Yah sadiq idonka kenan rabona da kai tun bikin mu" shiru nayi ganin hankalinahi baya kaina asalima yana can yana kashewa salma ido. Cikin wasa "yace k'awas kin shigo kano ta dabo kin zaune abin ki" Dan hararanshi tayi tace "kaji da shi dai ga adda zaki na maka magana kana nan kana neman magana" Ajiye kwalin da ya shigo da shi yayi ya fara sosa kai yace "ah ah zaki! Zaki! Zakin yaya! Zakin dada! Kina nan abinki" "Da ina zata je?" Cewan yah rid da ya shigo yanzun. Da sauri salma ta rufe kanta tare da tashi ta karb'i kwalin jakan hannunshi. Ni kam kallonshi nake da mamaki kwata kwata bai gaya min zai zo wato gashi ango ko k'wafa nayi cikin raina. Sunkuyowa ya danyi ya rungumeni a jikinshi tare da manna min peck da sauri salma ta wuce ganin rashin kunyan mijin yayarta. Yah sadiq kam cewa yayi "ahhhh BB ko kunyan lil bro babu? Kema har dake zakin nan." Dungurinshi yayi yana murmushi yace" lil bro kuma ga sa ido kuma ka daina cewa matata zaki yayarka ce fa." Dariya yayi ya hade hannayenshi waje d'aya🙏🏽tare da furta "sorry matar bb" Murmushi nayi na mik'e na shiga ciki dan lokacin wani suya zuciyata keyi tsananin d'oki har ya dawo ko ce mishi akayi baza a bashi matar ba in ya dawo oho. Ruwan wanka na hade mishi fitowata daga toilet d'in kenan ya shigo da sauri ya k'araso ya rugumeni yana fadin "how i missed youw wifey" D'an zame jikina nayi nace "ga ruwa can ka samu kaje ka watsa sai ka ci abinci." K'ara janyo ni yayi yana shinshina jikina tare da baza min kisses tuni ya fara kashe min jiki. Zubewa muka yi a gado ya cigaba da hargitsa min lissafi "baby your boobs are getting larger" ya fada a lokacin da yake daura bakinshi a kai. Numfashina ne naji yana d'aukewa yah rid ya san salon illata zuciyan mutum da gangan jikin mutum yanzu haka zai zo yana yiwa fadeela?" Wani k'arfi ne ya zo min bam san lokacin da na hank'ad'a shi ba na tashi zaune ina rufe kirjina da hannuwana. Kallona yayi da rinannun idanunsa da suka kankance saboda jaraba yace "precious ya haka kin san fa nayi kewarki?" Rigata na d'auka ina mayarwa nace "ka san dai mun bar yah sadiq shi k'adai" "And so? In mun bar sadiq fa sai bazan keb'e da matata ba? pls come on" ya fadi hakan yana kokarin kuma janyo ni. Kaucewa nayi na nufi k'ofa nace sai ka fito. Sake baki yayi kawai ya bita da kallo menene haka kuma precious bata tab'a k'inshi ba "ya Allah help me out" ya furta a fili tare da mik'ewa ya nufi bathroom. ***** ******* ***** Wasa wasa zakiyya taki ba wa yah rid hadin kai tana mishi komi amma tak'i ya kusanceta in ya nemi matsa mata ta saka kuka si kuma lallabata yake yi baya son b'ata mata. B'angarena na danne zuciyata ina walawala duk wani events nayi k'ok'arin halarta kaman ba ni za ayiwa kishiya ba. Fadeela ma ta shiga hankalinta ko kad'an bata takaleni ba. Gobe ne ya kasance d'aurin aure yau za'ayi walima a gidan abba saboda haka dukkanmu muna gidan. Gaba daya b'angaren yah rid muke har amaren ana yin sallan la'asar aka fara taro. Amare duk sunyi kyau cikin fararen abaye sun rolling kansu da golden gyale yayin da ni kuma aunty rabi ta sani saka golden color gown na rolling farin gyale sauran mutane kuma ko wacce ta saka royal blue din gown da yellow gyale ,sosai wajen ya k'ayatar. Malam juwairiyya *Nasiba* k'awar yusra ta musu hanyanta. Sosai tayi wa'azi ta kuma nishad'antar kasancewan duk wanda ya santa macece mai barkwanci. Sosai malama zuwaira tayi magana akan hakokin aure da irin fushin ubangiji kan mace mai k'auracewa mijinta. Tayi magana kan ha'inci, da yanda hassada ke cinye kyawawan aiki, tayi magana ta fadakar sosai wanda sai da jikin kowa yayi sanyi. Duk da yanda malama zuwairan tayi k'ok'arin sako barkwanci hakan bai hana zuciyoyin mutane cika da tsoro ba. Ba kaman zakiyya da take cikin zarin da na sani na hana mijinta hakkinsa kuka take tuk'kuru gudun kar ta janyo hankalin mutane kanta yasa ta mikewa ta shiga part din yah rid tana rusan kukan nadama. A dai dai wannan lokacin yah rid din ya shigo bangare dan yana da tabbacin 'yammatan na wajen walima kuma akwai abinda zai d'auka a bangaren. Sai dai me? Precious dinshi ke rizgan kuka ita k'adai tsayawa yayi yana kallonta dan bata san ya shigo ba ya san ba komi ke damunta ba illa kishi da yana da yanda zaiyi ya k'auracewa auran nan da yayi amma ina bakin alkalami ya bushe fadeela ta yi nasaran wargaza mishi farin cikin sa. A hankali ya k'arasa shiga dakin ya rungumota ta baya yana fad'in "precious ki yafe min bani da wani wayo ko dabaran k'auracewa auran nan fadeela tayi nasara akaina." Da sauri na juyo na rufe bakinshi da tafin hannuna nace "haba mijina ya kake irin maganan nan bazan tab'a goya maka baya kak'i bin maganan abba in nayi haka na zama butulu tunda nima haka aka had'a ni da kai ba tare da kana so ba kuma ka aure saboda biyayyarka a garesu dan me kuma yanzu dan abin ya zagayo kan fadeela in mata bak'in ciki alhalin annabi yace" _imanin d'ayanku baya cika face ya soma d'an uwanshi abinda ya sowa kanshi__eh na san da zafi akwai kishi but i have to fight dan in samu in k'arfafa maka guiwa kayiwa abba biyayya, amma sai me sai na kasance na k'aurace maka ina horar da kai da abinda baka da laifi ko d'aya akai. Mijina ka yafe min na maka alqawarin zan so fadeela in k'aunaceta zan gujewa duk wata fitina da zai wanzu a tsakaninmi kaima ka min alqawarin riketa a matsayin mata kar ka bari shed'an la'annane yayi nasara akanka wannan karon kar ka bari kuyi irin zaman da muka yi daga farkon auranmu"kuka ne yaci karfina na fad'a jikinshi ina wani irin kuka mai cin rai. Tsam ya rungumeta ya kasa magana sai ja da idonshi yayi kaman wanda aka yiwa turare barkono ina ma zai samu ya zubar da hawayen nan shima da yaji dad'i ya jawa fadeela Allaj ya isa yafi shurin masaki. Fadeela ce ta juya a guje tana wani irin kuka dan tun da zakiyya ta fara magana tana tsaye tana jinsu saboda itama gudowa tayi daga wajen waliman saboda tsoro da fargaba da ya cikata. Sai kuma tazo ta tarar da su a haka wani irin nadama ne ya shigeta mai ta aikata haka? Saboda zunzurutun _hassada_ya Allah kasa mufi karfin zuqatan mu. Da yah sadiq suka ci karo rik'ota yayi yana tambayanta lafiya? Fadawa tayi jikinshi tana kuka wanda saida tsigar jikinshi ya tashi jin lallausan nonuwanta da suka mannu da kirjinshi. Cikin kuka take furta" kaicona yah sadiq kaico da irin halina na son zuciya na biye zuciyata na cutar da baiwar Allahn da bata tab'a nufina da wani mugun abu ba, bata tab'a min ko da kallon banza bane." "Tir da rayuwata yah sadiq tunda har zanyi k'ok'arin shiga tsakanin farin cikin masoya biyu yah sadiq ka taimakeni ka samowa rayuwata mafita ina tunanin nayi nadama a k'uraren lokaci ban isa in tunkari su abba da batun fasa auran yah rid ba dan ko kad'an yah sadiq bana sha'awar auran yah rid bana sha'awar shiga tsakanin zakiyya da farin cikinta yah sadiq ina so in samarwa zakiyya farin ciki kaman yanda take kokarin samar mi yah sadiq ya zanyi?" Rabata yayi da jikinshi yana tunanin ya taimaka mata ya taimaki zakiyya da BB d'inshi ne ko ya? Toh shi kuma nashi burin ya kai ina kuma? Rintse ido yayi yana tunanjn mafita.(masu karatu ku bawa sadiq mafita) SAWWAMA QAWWAMA😘 [10/15, 6:51 PM] Hafsat Abbas: 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 45. * Laugh wan kill me🤣kuna ban dariya kowa burinshi kar ayi wa zakiyya kishiya,kun manta kishiyar nan fadar Allah ne,in ba ayiwa wasu ba dole a ma wasu. To kusha kuruminku wannan page din naku ne masu tsoron kishiya na sadaukar da shafin nan dungurun gum gareku luv u all** 😘😘 **** ***** **** Shirye shirye ake sosai ji nake zuciyata kaman zai buga sauk'innta d'aya gani ga y'ar uwa rabin jiki duk da k'ank'antar shekarunta ita take k'ara kwantar min da hankali ba dan haka ba k'ila da juriyata ta gaza. Kaman yanda yah rid yace ana saura sati ya iso lokacin muna zaune a palo ni da salma ina oiling mata dogon gashinta yah sadiq ya shigo na dade ban ganshi ba sai naga ya k'ara min wani girma da kyau kamannin shi da yah rid ya k'ara fitowa. Cikin farin ciki dan kaman yah auwal haka na d'auke shi komi na zama yau yah sadiq shine sila shine sanadin zuwana kano. "Yah sadiq idonka kenan rabona da kai tun bikin mu" shiru nayi ganin hankalinahi baya kaina asalima yana can yana kashewa salma ido. Cikin wasa "yace k'awas kin shigo kano ta dabo kin zaune abin ki" Dan hararanshi tayi tace "kaji da shi dai ga adda zaki na maka magana kana nan kana neman magana" Ajiye kwalin da ya shigo da shi yayi ya fara sosa kai yace "ah ah zaki! Zaki! Zakin yaya! Zakin dada! Kina nan abinki" "Da ina zata je?" Cewan yah rid da ya shigo yanzun. Da sauri salma ta rufe kanta tare da tashi ta karb'i kwalin jakan hannunshi. Ni kam kallonshi nake da mamaki kwata kwata bai gaya min zai zo wato gashi ango ko k'wafa nayi cikin raina. Sunkuyowa ya danyi ya rungumeni a jikinshi tare da manna min peck da sauri salma ta wuce ganin rashin kunyan mijin yayarta. Yah sadiq kam cewa yayi "ahhhh BB ko kunyan lil bro babu? Kema har dake zakin nan." Dungurinshi yayi yana murmushi yace" lil bro kuma ga sa ido kuma ka daina cewa matata zaki yayarka ce fa." Dariya yayi ya hade hannayenshi waje d'aya🙏🏽tare da furta "sorry matar bb" Murmushi nayi na mik'e na shiga ciki dan lokacin wani suya zuciyata keyi tsananin d'oki har ya dawo ko ce mishi akayi baza a bashi matar ba in ya dawo oho. Ruwan wanka na hade mishi fitowata daga toilet d'in kenan ya shigo da sauri ya k'araso ya rugumeni yana fadin "how i missed youw wifey" D'an zame jikina nayi nace "ga ruwa can ka samu kaje ka watsa sai ka ci abinci." K'ara janyo ni yayi yana shinshina jikina tare da baza min kisses tuni ya fara kashe min jiki. Zubewa muka yi a gado ya cigaba da hargitsa min lissafi "baby your boobs are getting larger" ya fada a lokacin da yake daura bakinshi a kai. Numfashina ne naji yana d'aukewa yah rid ya san salon illata zuciyan mutum da gangan jikin mutum yanzu haka zai zo yana yiwa fadeela?" Wani k'arfi ne ya zo min bam san lokacin da na hank'ad'a shi ba na tashi zaune ina rufe kirjina da hannuwana. Kallona yayi da rinannun idanunsa da suka kankance saboda jaraba yace "precious ya haka kin san fa nayi kewarki?" Rigata na d'auka ina mayarwa nace "ka san dai mun bar yah sadiq shi k'adai" "And so? In mun bar sadiq fa sai bazan keb'e da matata ba? pls come on" ya fadi hakan yana kokarin kuma janyo ni. Kaucewa nayi na nufi k'ofa nace sai ka fito. Sake baki yayi kawai ya bita da kallo menene haka kuma precious bata tab'a k'inshi ba "ya Allah help me out" ya furta a fili tare da mik'ewa ya nufi bathroom. ***** ******* ***** Wasa wasa zakiyya taki ba wa yah rid hadin kai tana mishi komi amma tak'i ya kusanceta in ya nemi matsa mata ta saka kuka si kuma lallabata yake yi baya son b'ata mata. B'angarena na danne zuciyata ina walawala duk wani events nayi k'ok'arin halarta kaman ba ni za ayiwa kishiya ba. Fadeela ma ta shiga hankalinta ko kad'an bata takaleni ba. Gobe ne ya kasance d'aurin aure yau za'ayi walima a gidan abba saboda haka dukkanmu muna gidan. Gaba daya b'angaren yah rid muke har amaren ana yin sallan la'asar aka fara taro. Amare duk sunyi kyau cikin fararen abaye sun rolling kansu da golden gyale yayin da ni kuma aunty rabi ta sani saka golden color gown na rolling farin gyale sauran mutane kuma ko wacce ta saka royal blue din gown da yellow gyale ,sosai wajen ya k'ayatar. Malam juwairiyya *Nasiba* k'awar yusra ta musu hanyanta. Sosai tayi wa'azi ta kuma nishad'antar kasancewan duk wanda ya santa macece mai barkwanci. Sosai malama zuwaira tayi magana akan hakokin aure da irin fushin ubangiji kan mace mai k'auracewa mijinta. Tayi magana kan ha'inci, da yanda hassada ke cinye kyawawan aiki, tayi magana ta fadakar sosai wanda sai da jikin kowa yayi sanyi. Duk da yanda malama zuwairan tayi k'ok'arin sako barkwanci hakan bai hana zuciyoyin mutane cika da tsoro ba. Ba kaman zakiyya da take cikin zarin da na sani na hana mijinta hakkinsa kuka take tuk'kuru gudun kar ta janyo hankalin mutane kanta yasa ta mikewa ta shiga part din yah rid tana rusan kukan nadama. A dai dai wannan lokacin yah rid din ya shigo bangare dan yana da tabbacin 'yammatan na wajen walima kuma akwai abinda zai d'auka a bangaren. Sai dai me? Precious dinshi ke rizgan kuka ita k'adai tsayawa yayi yana kallonta dan bata san ya shigo ba ya san ba komi ke damunta ba illa kishi da yana da yanda zaiyi ya k'auracewa auran nan da yayi amma ina bakin alkalami ya bushe fadeela ta yi nasaran wargaza mishi farin cikin sa. A hankali ya k'arasa shiga dakin ya rungumota ta baya yana fad'in "precious ki yafe min bani da wani wayo ko dabaran k'auracewa auran nan fadeela tayi nasara akaina." Da sauri na juyo na rufe bakinshi da tafin hannuna nace "haba mijina ya kake irin maganan nan bazan tab'a goya maka baya kak'i bin maganan abba in nayi haka na zama butulu tunda nima haka aka had'a ni da kai ba tare da kana so ba kuma ka aure saboda biyayyarka a garesu dan me kuma yanzu dan abin ya zagayo kan fadeela in mata bak'in ciki alhalin annabi yace" _imanin d'ayanku baya cika face ya soma d'an uwanshi abinda ya sowa kanshi__eh na san da zafi akwai kishi but i have to fight dan in samu in k'arfafa maka guiwa kayiwa abba biyayya, amma sai me sai na kasance na k'aurace maka ina horar da kai da abinda baka da laifi ko d'aya akai. Mijina ka yafe min na maka alqawarin zan so fadeela in k'aunaceta zan gujewa duk wata fitina da zai wanzu a tsakaninmi kaima ka min alqawarin riketa a matsayin mata kar ka bari shed'an la'annane yayi nasara akanka wannan karon kar ka bari kuyi irin zaman da muka yi daga farkon auranmu"kuka ne yaci karfina na fad'a jikinshi ina wani irin kuka mai cin rai. Tsam ya rungumeta ya kasa magana sai ja da idonshi yayi kaman wanda aka yiwa turare barkono ina ma zai samu ya zubar da hawayen nan shima da yaji dad'i ya jawa fadeela Allaj ya isa yafi shurin masaki. Fadeela ce ta juya a guje tana wani irin kuka dan tun da zakiyya ta fara magana tana tsaye tana jinsu saboda itama gudowa tayi daga wajen waliman saboda tsoro da fargaba da ya cikata. Sai kuma tazo ta tarar da su a haka wani irin nadama ne ya shigeta mai ta aikata haka? Saboda zunzurutun _hassada_ya Allah kasa mufi karfin zuqatan mu. Da yah sadiq suka ci karo rik'ota yayi yana tambayanta lafiya? Fadawa tayi jikinshi tana kuka wanda saida tsigar jikinshi ya tashi jin lallausan nonuwanta da suka mannu da kirjinshi. Cikin kuka take furta" kaicona yah sadiq kaico da irin halina na son zuciya na biye zuciyata na cutar da baiwar Allahn da bata tab'a nufina da wani mugun abu ba, bata tab'a min ko da kallon banza bane." "Tir da rayuwata yah sadiq tunda har zanyi k'ok'arin shiga tsakanin farin cikin masoya biyu yah sadiq ka taimakeni ka samowa rayuwata mafita ina tunanin nayi nadama a k'uraren lokaci ban isa in tunkari su abba da batun fasa auran yah rid ba dan ko kad'an yah sadiq bana sha'awar auran yah rid bana sha'awar shiga tsakanin zakiyya da farin cikinta yah sadiq ina so in samarwa zakiyya farin ciki kaman yanda take kokarin samar mi yah sadiq ya zanyi?" Rabata yayi da jikinshi yana tunanin ya taimaka mata ya taimaki zakiyya da BB d'inshi ne ko ya? Toh shi kuma nashi burin ya kai ina kuma? Rintse ido yayi yana tunanjn mafita.(masu karatu ku bawa sadiq mafita) SAWWAMA QAWWAMA😘 [10/15, 6:51 PM] Hafsat Abbas: 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 46. D'an m'ikewa nayi daga jikinshi ya kuma kamoni yana tura fuskanshi cikin kirjina. Tun jiya da muka dawo daga gidan abba ya bi ya kanainayeni duk wani bashi da yake bina sai da ya fansheshi tsakanin jiya zuwa yau. Wayarsa na janyo dan duba lokaci sha biyu har ta gota na tabbata amaren na can suna nemana wayata kuma na palo sauk'inta daya mun baro salma a can. D'ago kanshi nayi na sakar mishi murmushi tare da fad'in " haayatee lokaci ya tafi fa ka tashi mu samu mu shirya kafin lokacin d'aurin auran" Had'e rai yayi yace" ai ko ba na nan zasu iya d'aurawa ba lallai sai na halarta ba." Girgiza kai na ja dogon hancin shi nace" ko kana nan ko ba ka nan za a d'aura so is better kaje d'in su abba su k'ara tabbatar da kayi na'am da auran rashin zuwan zai sa su acikin fargaban zaka rik'e amanar da aka baka ko kuwa" Shiru yayi idon shi a rufe ni kuma na k'ura kyakyawar fuskarsa ido. Mirgino ni yayi tare da cafkar bakina da wani urgency da kyar ya zare bakinshi sannan yace "i guess i will have to have my way first" Sannan ya cigaba da abinda yake yi wajen biyawa kanshi buqata so ba adadi. Sai da aka kira azahar ya kyaleni wanka muka yi a gurguje na shirya shi cikin farar shadda like any other ango har da malin malin. Kallona yake da mamaki dan shi bai ma tanadi kayan da zai sa ba wannan din ni na siya mishi. Kau da kaina nayi dan bana son wani dogon magana nima shiryawa nayi cikin wani swiss less dak green mai adon orange colour flower nayi das dani. Indian gold na saka sannan na sa orange takalmi na dauko gyale orange zan yafa. Rik'e hannuna yayi na d'ago ina kallonsh ya wani sha kunu nima sai na aro nawa na had'e rai. D'an sassauta fuskanshi yayi ya marairaice yace " kin dai son ban son kina fita da gyale ana kalle min ke" Dan turo baki nayi nace " naga dai tare zamu fita kuma ni da zan shiga cikin gida me zai fito dani in ba tafiya ba" Gyad'a kai yayi ya riko hannuna muka fita yaje ya ajiye ni gidan abba. Nan ma sai da ya javwagwala ni wai yana sallama da babyn shi sannan ya kyaleni. Ina shiga gidan aka min caaaa akai wai ban zo da wuri ba sai yanzu ni dai bani da bakin magana. Wajen amaren na wuce duk ba wanda ya kulani wai suna fushi dani abin mamaki sai fadeela ce take kareni wajensu kowa a wajen yayi mamaki kuma yaji dad'i ko ba komai zamu yi zaman lafiya. Wayata na sa a charge dan ta mutu toh tun jiya ban bi ta kanta ba tambayan inda salma tayi nayi. Fareeda tace " tana can wajen y'an uwanku da suka zo d'aukan amarya tun goma suka iso an nemiki a waya an rasa." Da hanzari na mik'e ina fadin" hande mi bone a ina aka saukesu?" Dariya duk suka yi ganin yanda duk na tsure fadeela tace " rabu dasu sis suna b'angaren momy" Wajensu na euce da saurina ina murna da fargaban yanda na manta zasu zo ina can ina soyewa. Sunyi murnan ganina sosai Allah ya soni salma ta wankeni tace naje mu duba gidan sauran amaren. Hira muka yi sosai muna nan zaune har akayi d'aurin aure. Fareeda ce ta shigo da gudu ta rik'o hannuna tana jana ta manta shap wai surukanta nake tare dasu. Hankalina a tashe nake binta sai da ta sada ni da yah rid dake tsaye cikin 'yammatan amare da amaren kansu yana jiran isowarmu. Ya cire babbar rigar da na sa mishi muna isowa bai yi wata wata ba ya raba ni da kasa yana juyi dani. Mamaki ne ya kara kamani menene hakan tsananin farin cikin an mallaka mishi fadeela ne ko ne? namiji munafiki ne. Sai da ya direni ya rike fuskata yana kallom cikin idona murmushi kwance a fuskanshi wanda yake nuna tsananin farin cikin da yake ciki. A hankali ya furta " precious i am yours alone." Wani haushine ya taso min ganin yana son raina min hankali ya gama murnan d'aurin auranshi yazo yana wanj ce min shi nawa ne ni kadai. K'ok'arin zame hannunshi nayi yayi saurin hade goshinmu tare da k'ok'arin kai bakinshi nawa. Kau da kai nayi a hankali nace "haayatee look around you bamu kad'ai bane. Sai a lokacin ya tuno inda suke juyawa yayi yaga yanda k'annen nashi suka zubo mana ido cike da mamaki banda fadeela da ta san murnan meye kunya ce ta kama shi amma sai ya maze ya fara harare harare ya ja hannuna muka fita. Sai lokacin magana ya fara tashi a d'akin me je faruwa haka? Wannan wani irin so yakewa matarshi ? Ba shine wanda ya auri fadeela ba amma ko ta kan amarya bai bi ba yana ta uwar gida. Fadeela ce ta lumshe ido tana tunanin lallai da ta tafka babban kuskurw shiga gidan irin masoyan nan ko ana sonka sai ka kai zuciyarka nesa balle ba a sonka. Tuno yanda suka yi da yah sadeeq tayi. "Zaki aureni?" Shine kalaman da suka fito daga bakinshi lokacin da take fad'a mishi damuwarta. A lokacin kukanta tsayawa yayi cak da jin abinda ya fito daga bakinshi. K'ara maimaita kalman yayi "zaki aureni? Domin mu hana faruwar aurenki da yah rid?" Hannuwansa biyu yasa ya shafi fuskarsa yace " kina da kyau da halin da mutum zai so kasancewa dake kafin kika zo kika sauya naji dad'i da kika dawo da halinki na da hakan ya kwad'aita min auranki" Murmushi tayi tana kare mishi kallo yah sadiq namiji ne ta ko'ina yana da halin nagarta ga tausayi da son samawa mutum farin ciki mutuk'ar zai iya wajen kyau ma ba a magana dam kusan duk familyn su shine fari amma duk su bak'ak'e ne shi kadai ya d'auko hasken kakansu duk da shima d'in ba wai fari bane sol. A hankali ta gyad'a kai tana murmushi lokaci daya hawaye na zubo mata. Shima gyad'a kan yayi yana murmushi yace" amma da sharad'i" kallonshi tayi gabanta na fad'uwa sharad'in me kuma. Murmushi tayi da jin sharad'in ba komi ta yarda. Yace" toh muje mu gayawa iyayenmu dan na san sun dawo daga sallar magrib gashi ni kin hananj samun jam'i." Daddy na ganinta ya had'e rai amma jin me ke tafe dasu ya sashi farin ciki sosai take suka tsai da magana kan washegari da sadeeq za a d'aura aure. Ina gama jin wannan batun na rungumr mijina ina mai tsananin farin ciki yah sadeeq yah sadeeq nawa bawan Allahn nan ba abinda bai min ba a rayuwa ya ceci rayuwata a karo na biyu. SAWWAMA QAWWAMA😘 [10/15, 6:51 PM] Hafsat Abbas: 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 47. _ _Queen Ayush, __ our lil princess,_ billyn Abdul and every member of baiwa writers this page is for you. _You guys _a genius___ 😊 Cigaba akayi da shagalin biki k'ara sakin jiki nayi aka cigaba da harkoki da ni daman haka Allah ke abin shi da yanzu na d'aga hankalina nayiwa mijina tijara ko danginshi da yanzu na ji kunya. Anzo tafiya da fareeda nace zan bi sam yah rid ya hana nayi ta kuka amma sai ya fita ma ya barni gaba d'aya ma. Nima ko na tubure salma ba zata bisu ba dan naga take takenta in ta samu ta tafi ba dawo zata yi ba. Haka aka gama biki aka kai ko wace amarya gidanta fareeda k'auyan mu aka kaita inda zata yi sati kafin su wuce lagos Sauran kuma duk nan cikin kano suke zaune muna tare. ***** ***** ******* Cikina ya shiga wata bakwai wanda yayi dai dai da watan salma biyu a kano kasancewan tana hutun GSCE ne. Yau saura kwana biyu ta tafi sai shirye shirye muke,yanzu ma muna zaune muna shirya kayan da tela ya kawo wanda na bayar a d'inka mata. Kallonta nayi nace" yanzu salma maimakon kiyi zaman ko anan sai yah rid ya sama miki makarantan cikin anguwan nan ko wace muka gama amma kin ki ko?" Tab'e baki tayi tace "nifa na gaya miki ba zan iya zaman kano ba gwara min kusa da dadana ke baki zauna a gida ba nima ba zauna a gida ba munta barin dadan kenan? Kuma ma ni ko sha'awan zama garin nan baya bani yanzu ma ji nake kaman in janyo ranan tafiyar" Harara na balla mata nace kin dad'e baki jawo ba,da ki jawo da karki jawo ranan yana zuwa in kin ga dama ki fi ruwa gudu." Dariya ta kyalkyale da dan ta san na riga da na k'ulu ne. Doorbell muka ji hakan yasa duk muka mik'e dan ganin waye. Yah sadeeq ne had'e rai salma tayi ta gaishe shi kafin ta wuce kitchen abinta. Zama nayi ina gaisheshi yace " zakiyya irin wannan kumatu da kika ajiye sai ina haka?" Dai dai lokacin da salma ke ajiye mishi ruwa nace "ai da ban kai matarka kumatu ba" Dariya yayi kafin ya ban amsa yaga salma na shirin shigewa da sauri yace salamatu zo. Dawowa tayi ta zauna ido yake so su had'a amma sam tak'i ni dai ina zaune ina kallon ikon Allah. Ajiyar zuciya ya sauke yace " jiya BB ke gaya min zata tafi jibi wai" Nace "eh wallahi bata gaya maka ba kenan?" "Hmm bata gaya min ba ni sam ban san me nayiwa salma kwana biyu ba take wani shashare ni" Juyowa nayi na kalleta nace ke kuma ta hannun daman yah sadiq me ya had'a ku?" D'aga kafad'u tayi tace "ni nace ya min wani abu ne ba fa komi" Da sauri yace " toh ki bari sai wani sati ni in mai dake da kaina kinga yanzu abuja na nufa" "Ah ah zanje in fara shirin school ka bari kawai driver ya maidani" To kawai yace amma da ka gani ba haka ya so ba bandir d'in 200 naira ya ajiye mata wai tayi tsaraba sannan ya mana sallama ya tafi. Kallonta nayi nace "salma akwai wani abu tsakanin ki da yah sadiq ne?" A firgice ta d'ago tace ah ah me kika gani?" "Ba komi kawai dai naga yanda yake ji dake ne tun da" Yamutsa fuska tayi tace "kema ai kin san haka yake shi dai k'ok'arin shi ya ga ya samarwa mutum farin cikinshi duba da yanda kema ya dinga k'ok'akarin sama miki naki farin cikin.tun daga samun makarantar ki har izuwa hana ayi miki kishiya" Ajiyan zuciya na sauke nace haka ne naji dad'i da ya kasance babu wani abu a tsakaninku kar ya zama na shiga tsakanin farin cikin ku in kuma yace zai had'aku banwa fadeela adalci ba ta guji zama kishiyata ni in had'ata kishi da k'anwata?" Tab'e baki tayi wanda na lura haka ya zaman mata jiki kwana biyu tace" toh kima kwantar da hankalinki ba wannan batun,ni d'in ma gaba d'aya guda nawa nake da kike wannan maganan?" Shiru nayi ina kallonta dan ban isa in d'orar da wani abu akan halayen salma ba tunda ba wani rayuwa muka yi ba duk da take y'ar shekaru sha biyar tana da wayo sosai. **** ******* ***** Na riga na shiga watan haihuwa na cikin yayi k'ato kaman mai d'auke da y'an biyu. Wata ranan juma@ muna kwance da yah rid bayan ya dawo sallah muna hira. Shiru nayi da maganan da nake yi ganin ciwon da nake ji tun safe ya tsananta. Ankara yayi da halin da nake ciki ba shiri ya kinkimeni sai hospital. Banyi wani dogon nak'uda ba amma kam naji azaba ba,dan kasa kuka nayi wani ciwon yafi gaban kuka sai ido da nake zarewa ina had'a zufa. D'ana namiji na santalo me kama da ubanshi sak sai haskena da ya d'auko. Murna a wajen familyn nan ba a magana yah rid tisa ni yayi a gaba yana kallona tare da babynshi ko k'iftawa bayayi. Ranan suna nace sunan yah sadiq nake so asa dariya kawai yah rid yayi yace saboda ya hana a miki kishiya ko nace "ba wannan ba kad'ai amma yana d'aya daga ciki" Yaro yaci Abubakar sadiq taron suna yayi goshi dan manya motoci biyu daga hwol ga su fareeda mutanen lagos salma ce kawai bata zo ba wai makaranta. Y'an uwana sun so tafiya dani mamah ta hana tace abarni wajenta tunda nima na kusan komawa makaranta haka kuwa akayi wajen mama na zauna nayi wanka na. SAWWAMA QAWWAMA😘 [10/15, 6:51 PM] Hafsat Abbas: 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 48. Zauran biebie this page is for una, u gals dey try una dey encourage person make una keep it up Abubakar bai cika shekara ba na samu wani cikin murna a wajen yah rid ba a magana yace dama yanda ya dad'e bai yi auran nan ba dole y'ay'ansa suyi rushing din zuwa duniya. Amaren mu duk sun haihu banda fadeela da tayi b'ari. Fareeda 'yan biyu ta haifa dukka mata intisar da ibtihal Yusra kuma ta haifi me sunan dady ana ce mishi waleed sai halima kuma ta haifo me sunan abba ana mishi inkiya da abulkhair. Abubakar na da shekara daya da wata bakwai na haifi umar farooq,shima umar bai cika shekara ba na samu wani cikn. Kuka na saka bayan naga test din da nayi ba zai yuwu ba haihuwa yasa ni a gaba ya hana min karatu cikin kwanciyar hankali in bana da ciki toh ina da goyo bari inje in sami yah rid gaskiya. Zaune yake yana aiki a laptop kasancewar promotion dinshi ya kusa karkashin jagoranci *GENARAL* *ALIYU* *MUHD* *RUMOH* wanda yake abokinshi kuma me gidanshi inda shi genaral din ke k'ok'arin ganin brigadia general Ridwan ya samu promotion zuwa major general. D'auke laptop d'in nayi daga gabanshi na had'e rai, kallona yake da mamaki kafin yace " precious ya akayi ne?" Hawaye ne ya fara zubo min shar shar tuni hankalinshi ya tashi ya kamo ni yana son jin matsalata. Cike da shagwab'a nace"hayatee gaskiya ni wallahi kana hana min karatu" sai na kuma fashewa da kuka K'walo ido yayi yana kallona yace "precious ya za ayi in hana miki karatu bayan kin san nafi kowa son kiyi karatun nan duk da takura min da karatun yake yi." Volume din kukana na k'ara nace " eh mana ba gashi ba kullum sai ka dinga min ciki tun ban yaye yaro ba sai a ganni da wani cikin gashi yanzu ma an kuma." Dariya ce ta kama shi duk da tsananin farin cikin da yake yi dan ya gane wani cikin ne dani bai hana shi tsokanata ba yace "toh laifina ne ni kadai? It takes two people ayi cikin nan ke d'in ce kullum buqatan ban ruwa kike da na dawo kike mak'ale ni ba dole kiyi ciki ba." Haushi ne ya kamani ganin inda ya dosa juyawa nayi na fara tafiya ina cewa " toh wallahi ko a zubar da wannan ko kuna daga shi na gama haihuwa in ma zan k'ara haihuwar sai na gama makaranta." A zuciyeya m'ike ya damk'oni juyo dani yayi ina fuskantarshi idanunshi sun yi ja saboda tsabagen b'acin rai nuna ni yayi da hannu kafin da kyar ya samu ya furta "Wallahil azim kika yi min sanadin gudan jinina ko kika nemi yin tsarin iyali akan wani banzan karatunki sai na mugun sab'a miki kuma in datse d'an iskan karatun in ga yanda zaki yi" Ya wurgar dani lokaci d'aya kuma ya taroni tunawa da yayi ina d'auke da ciki fita yayi a gidan gaba d'aya. Ni kam wani tsoro ne ya kamani ganin ya koma min tsab yah rid d'in da na sani da lalubawa nayi na zauna ina dafe da kirjina,hawaye ma ya kafe a idanuna dan tun bayan shiryawan mu wannan shine karo na farko da yah rid yayi fushi dani haka har yake ja min layi. Ranan bai shigo gidan ba sai da ya tabbata nayi bacci da ya fita sallahn asuba kuwa bai dawo ba har na tafi makaranta. Fushi ya tsira sosai sai da na kwana uku ban sa shi a idona ba yammacin ranan ina zaune ya shigo ya wuceni ko kallo ban ishe shi ba. Tashi nayi na bi bayanshi wani milk kalan yadi naga ya fito dashi mamaki ne ya kamani ko ina zashi da yamman nan. Fitowanshi daga wankan ya katse min tunani na nufe da shagwaba na karb'i towel din hannunshi ina goge mishi ruwan jikinshi. Zaunar dashi nayi na d'ane jikinshi na sak'ala hannaye na a wuyanshi cike da shagwab'a na fara magana" haayatee kasan wannan horon ya min tsauri pls kayi hak'uri ko mafarkin k'ara b'ata maka rai ba zan k'ara ba ka yafeni kaji mijina. Ban bashi daman magana ba na had'e bakinmu ina mishi wani salon da na san ba zai iya resisting ba. Ai kam tarkona ya kama dan dama na san 'yan kayana shi yasa yak'i yarda mu had'u ya san yanzu zan dawo dashi kan layi. Ban barshi ranan ya taking lead ba ni na riding abina wanda hakan ya k'ara rikitar dashi. Sai da muka nitsa ya samu daman yin magana "precious me yasa zaki nemi hana mu tara zuriya?" Rufe bakinshi nayi da nawa sai da na tsotse shi na kusan mantar dashi maganan da muke yi na zare bakina nace " hayaatee ka daina tunaowa ranka na b'aci plsss na riga da na yi nadama baran k'ara wannan tunanin ba." Ajiyan zuciya ya sauke tare da k'ara rungumoni da kyau ya matseni a jikinshi sai da na d'anyi k'ara yace " gobe ma ki k'ara" kiran sallan magrib ya sashi yin arghhhh precious kin hana ni zuwa zance har an kira magrib tashi zaune nayi nace " ayya ai ta makaro koma wacece ba magrib ba har isha ya kai mata" Dariya yayi yace toh ai da naga kina k'in haihuwa ne shi yasa nayi tunanin in auro wanda zata zo tayi ta haihuwa amma Allah ya soki kin dawo sense dinki. Dariya muka yi tare da tashi mu shiga bathroom. _Jama'a ina labarin burin sadiq_ 🤔 SAWWAMA QAWWAMA.😘 [10/15, 6:51 PM] Hafsat Abbas: 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 49. _Wannan shafin naki ne makwafin zakiyya sist maimunat(momy sultan) ke din zakiyya tayi gado wajen hali, you are a star daga ke ba dad'i_ Haihuwana yayi dai dai da samun promotion d'in yah rid murna a wajen mu ba a magana. Takwara aka yiwa general yaro yaci suna Aliyu haidar inda me sunanshi ya mishi bajinta wajen bawa matar yaron former presdent wato *Tawakaltun salim* contract din tsara d'akin Aliyu da sauran yayunshi haka itama suka had'o nasu kayan barkan, *meenerl* d'in general kuwa gudunmawar had'in fulanin gembu ta kawo min dan in k'ara rikita oga sir kaman yanda tace. Tunda nake haihuwata salma bata tab'a zuwa sai wannan karon kullum daga tace school sai tace extra lesson haka ko naje hwol ba yanda bana yi ta biyoni sai tace makaranta. Wannan karon dai na taki sa'a tunda dai an gama makarantar ta zo. Bayan suna da sati biyu ina zaune ina bawa hydar nono abubakar ne da farooq ke zaune suna shan cereal suma dawowansu kenan daga day care. Salma ce ta shigo da gudu tana kuka ta wuce d'aki kafin inyi yunk'urin binta sai ga yah sadiq ma ya shigo yana k'wala kiran sunanta. Hankali tashe ya juya ya fita ba tare da ya lura dani ba ko takwaranshi dake ta faman kiran uncle. "ikon Allah" shine abin da nace kafin na tashi ina sab'e da hydar na nufi d'akin salman. Tana kife a kan gado tana risgar kuka naje na zauna tare da dafata "k'anwata menene damuwanki, me ya had'aki da yah sadiq kike irin kukan nan?" Tashi zaune tayi tana fuskantata tace " adda zakee yah sadiq ya kasa fahimtata nace mishi yayi hak'uri ba zan iya auranshi ba yak'i ganewa" ta k'ara rushewa da wani kukan tana fad'in nifa shi yasa ban k'aunan zuwa garin nan dan nan san takurani zai yi" Ajiyar zuciya na sauke nace "wai tun dama kuna soyayya ne na tambayeki kika ce min ah ah?" Girgiza kai tayi tace "ah ah ni bai tab'a cewa yana sona ba sai dai alamu da yake nuna min haka, ada nayi zaton haka sai da yazo yayi aure na cire wannan tunanin balle ma da naga bai kamata ace mun yi fadeela haka ba. Gyad'a kai nayi nace ke dai ki dage da addua shine kawai mafita Allah shi ya san me yake nufi akan bayinsa. Wasa wasa sadiq ya buwaye mu yazo ya tisa ni gaba ranan yana min magiyan in shawo mishi kan salma ya san tana son shi. Ban b'oye mishi ba nace ni gaskiya ina jin kunyan fadeela wallahi. Ranan na sha jarabar yah rid kaman ba gobe wai ina zuga k'anwata tak'i k'aninshi ni dai na bashi hak'uri na lallabashi amma kam ranan na ga jarfa me k'ani. Washegari kuma sai ga fadeelan tazo rok'on mu wai ita dama can ta san da maganan tun kan ya aureta sai da ya gaya mata yana son salma kuma akwai lokacin da zai aureta in Allah yayi saboda haka ita ba komi wallahi in dan ita ne ba komi a ranta k'ila salman ce zata zo ta haihu musu tunda gata ita sai b'ari take. Da kyar dai da sud'in goshi aka shawo kan salma ta yarda. Wata biyu kawai aka saka ranansu muka sha biki bai ajiyeta a kano ba inda yake aiki ya kaita a abuja har cikin raina ban so hakan ba toh inda mijinta ya zab'an mata kenan na so ace gani ga k'anwata mu k'ara shakuwa da juna. Ni kam dai sarkin haihuwa tare muka kuma haihuwa da salma wannan karon ma namij na haifa usman ana ce mishi nuraini salma ma namiji ta haifa aka samishi sunan yayah amma amir ake ce mishi. Su fareeda sai mita suke su dai dan Allah in haifo musu mace me kama dani sai wani haifo maza nake masu kama da yah rid banda farina da suke d'aukowa. Harara na b'alla musu nace tunda ga akuya ku me zai hana ku k'ara haihuwar? Ku barni da sojojina allah ya musu albarka suka ce amin. Amma dai muna nan dawowa suna wani shekara cewar yusra da sauri nace sai dai a gidanki. Dariya suka sa a tare suka ce bar cika baki kema ai kin san hakan ne. Shiru na musu ban kulasu ba dan na k'ulu. _ Saura final_ SAWWAMA QAWWAMA😘 [10/15, 6:51 PM] Hafsat Abbas: 💖BANI NAYI KAINA BA💖 By Sawwama A. Page 50 _final page_ _Wannan shafin naku ne_ _masoyana, masoyan_ *bani nayi kaina ba* _ina mik'a godiyata da jinjinata gareku_ _da kuka bini tun daga farkon littafin nan har izuwa k'arshen shi yau_. _Ku d'in abin alfaharina ne kuma Ana mugun tare_. Wannan karon Allah ya taimakeni sai da nuraini ya cika shekara na sami wani cikin. Wanda ya mutuk'ar bani wahala ga zafin karatu ga na ciki har rok'on Allah nake ya tsayar min da haihuwar haka dan yarana akwai rashin ji musamman in mahaifinsu na nan. Da cikin ya kai lokacin fitowarshi duniya doguwar nak'uda nayi sab'anin sauran haihuwata inda na haifi mace kyakyawa mai kama dani kamar dai nayi kaki. Ranan yah rid murna yayi kaman ranan na fara haihuwa eto na bashi abinda yake muradine duk da ko sau d'aya bai tab'a nuna zak'uwarsa na son in haifi mace ba na san yana mutukar son in haifa mishi mace,toh amma dake mijina me ilimina yace shi ya san Allah ke bashi zaratan maza randa ya so zai bashi macen,in ma bai bashi macen ba alhamdulillah Allah ya albarkaci mazan dan wani neman namiji k'waya d'ayan ma yake bai samu ba. Ni kam tunda na haihu nake aikin kuka tun ana tsamanin ko wani waje ke min ciwo,har aka faa sarewa da al-amarin tunda dai doctor tace lafiyata lau. Yah rid ne zaune a bakin gadon da nake yana r'ike da jaririyar a hannunshi yayinda ya tsira min ido yana kalloj yanda nake kuka. "Precious" ya kira sunana a hankali yayi d'an jim kafin ya cigaba "precious kiyiwa Allah ki fad'a min matsalarki, ko kyautar da Allah ya mana ne ba kya farin ciki da shi?" Da sauri na girgiza kaina kafin nace "ah ah kawai ina tausayin d'iyata ce tunda ta kwaso kamannin kar ta tsinci kanta a halin da na tsinci kaina na k'iyayyar mijina" Rintse ido yayi kafin ya bud'e su a kaina a take har sun canza kala sun koma ja. A hankali ya furta "me yasa kika zab'i lokacin nan dan ki gaya min magana ko dan kinga nayi tsananin farin ciki da samun d'iya mace me kama dake ne zaki tuna min da na t'aba tsanan kamanninki eh na san akwai wannan lokacin da nayi wannan menene ribarki na rubbing min abinda na aikata to my face?" "Kin manta ina da sani cewa dan adam bashi yayi kansa ba yanda na san *bani nayi kaina ba* haka nan kema ba ke kika yi kanki ba kuma itama ba ita tayi kanta ba dukkanmu d'an adam da wani halitta *Allah* shine wanda yayi mu." Sauke ajiyan zuciya nayi nace " na gode Allah da ya ganar min da kai da dad'ewa Allah ya k'ara shiryar damu ya sa sauran mutane su daina kushe halittan d'an adam mumuna ko kyakyawa balle Allah baya halitan mumuna dole zaka ga akwai inda mutum yake da kyau,kyawun fuska ko jiki bashine kyau ba kaman kyan hali da zuciya suna kyan da ya kamata mu y'an adam mu gane." "Haka ne precious Allah ya k'ara mana kyan zuciyoyi ya shiryi zuriyarmu ameen," 💖💖💖💖💖💖💖💖 _Bayan shekara hudu_ Shigowata gidan kenan daga asibiti naje nayi round kasancewar yau lahadi. Palour din nake karewa kallo yanda suka canza mishi tsari,kaina na girgiza cike da takaici. Haka nan b'angaren dining anyi ciye ciyen su ice cream da chocolate ba bawon su nan an damalmala kan dining din. Ko awa d'aya ban yi da fita ba sanin da nayi bazan dad'e bane yasa na barsu au kad'ai k'wafa nayi na wuce d'akin mazan inda nake da tabbacin suna can. Abubakar na kwance kan gadonshi yana karatu yayinda sauran ke ta tsale tsalensu. "Abubakar kai kam Allah yayi babban kawai ji yanda kuka min da gida to wallahi duk ku fito. Wuri wuri suka fara yi da ido ban kulasu ba na fita suka biyoni rabawa kowa aikinshi nayi muka had'u muka gyara gidan. Alawla na saka su suka d'auro nace to kowan nen su ya min sallah raka'a tamanin. Abeer ce 'yar kimamin shekara 4 tabe baki kaman zata yi kukatace mimi nawa yayi yawa harara na b'alla mata nace lokacin da kika biye musu kuna wasan banza ai baki san yayi yawa ba. Yammacin ranan ina kwance a kan grass carpet a backyard na saka bakin shade ina kallon sama. . Yayin da me gidan da yaran shi suke ta wasan su wai suna yaki da bindigar ruwa. Ihunsu ne ya karad'e gidan gaba d'aya tashi zaune nayi ina kallon yanda suke dungure har da uban wai ana yak'i. Sunkuyar da kai nayi ganin yanda abeer ke biye musu da ta fara k'ok'arin b'uya bayan daddynsu nuraini zai cabko jelan gashinta. Yanzun ma abinda ya faru kenan daddy ya tsaya shari'a can kuma naga an had'a kai ana k'usk'us sai kuma aka nufo kaina a tare suka furta "mimi yunwa muke ji" K'ok'arin mikewa na fara dan na san me suke shirin aikatawa. Kafin in gudu sun fara jik'ani tuni na fara neman wajen b'uya suna bina suna jik'ani. Alhamdulillahi godiya ta tabbata ga All a (SWT) ya bani daman kammala wannan littafin fatana Allah yasa muyi amfanj da abinda muka karu da. Ameen. Sai mun had'u a littafina na gaba *ribar biyayya* SAWWAMA QAWWAMA😘