Showing 15001 words to 18000 words out of 21474 words
an gingima mata wani dutse aranta,ta rasa dalilin hakan sai dai tasan komai lokaci ne wataƙil nan gaba idan ta samu wanda take so ta dai na jin hakan.
Bayan an tashi daga gaɗar dare,Suna tafiya suna hira ita da Bintu don hanyar gidansu ɗaya ne.
Har sunyi hanyar gida sai kuwa Indo ta chono baki gaba ta ce"Bintu don Allah ki rakani wani waje mana"?.
Bintu ta zaro ido sannan ta ce"haba Indo yanzu fa dare yayi?kuma kinsan faɗa za'ayi min don Allah mu tafi gida Indo,ni dai bana son ki tsokano wani da daddaren nan gwara mu tafi gida"?.
Indo ta juya idonta ta kalli wani layi sannan ta ce"Bintu zaki rakani ko baza ki rakani ba"?.
Bintu tayi shiru bata ce komai ba,Indo ta ce"to aradun Allah idan baki rakani ba sai ki gane kurenki Allah,don duk ranar da aka biyoki na daina tsarw miki faɗa".
Bintu ta ce"Indo muje don ni nasan halinki ba iya tsaremin faɗa zaki dai na ba,nasan sai kin ɓaromin wata wutar muje Indo".
Indo ta sheƙe da dariya sannan ta ce"muguwa Bintu wato baki son in miki tallan silili ko?".
Bintu dai bata ce komai ba,don ita yanzu Indo ma tsoro take bata,don idan tayi wani abun kamar ba ita kaɗai tayi ba.
Suna zuwa ƙofar wani gida Binti taja ta tsaya sannan ta ce.
"Ayya Indo yanzu don Allah bazaki kyale Sunusi ba?ni daman nasan gidan nan zamu zo?abinda yayi miki fa ya kai sati?haba don Allah ke kuwa Indo ki kyaleshi mana?ki dinga yafiya don Allah Indo"?.
Indo tayi mata wani kallo sannan ta ce"to uwar wa'azi,ki kyaleni don wallahi sai na rama abinda yayi min,har sauran duk sai sun gane kurensu don wallahi tallahi bazan barsu ba,tsabar mugunta ban shiga harkarsu a gari ba,sai su saka ayimin wannan ɗan banzan dukan?don sun san Baffana baya nan?Alƙur'an sai na rama da kai na shima me garin zai gane kurensa".
Bintu dai bata ce komai ba,suka shiga gidan Suna shiga suga dinga sallama amman ba'a amsa musu ba,Indo ta ƙare gwale bakinta tayi sallamar da ƙarfi.
Sailuba ta tashi a firgice,ɗanta dake gefenta yana shan mama ta cireshi ta tashi ta fito daga ita sai ɗaurin ƙirji.
Ganin ƴammata a tsaye yasa ta ce"lafiya dai ƴan mata?".
Indo tayi murmushi sannan ta ce"haba baiwar Allah a'i kya bamu waje mu gaisa ko?don mudai ba cutar dake mukazo yi ba".
Ta faɗi hakan tana yiwa Sailuba gwalo.
Sailuba ta ce"kuyi haƙuri ga tabarma nan ku zauna."
Indo ta ɓoye fuskarta tana mata gwalo,sannan ta ƙara gaishe da Sailuba kamar abin arziƙi ta fara ce wa.
"Don Allah kece Sailuba matar Sunusi?".
Sailuba ta gwalo ido waje ta ce"eh ni ce?lafiya dai ko,Allah yasa ba wani abinne ya samu Sunusi na ba?don wallahi ba nida kowa kaf duniyar nan,sai Sunusu don iyaye na sun mutu."
Indo ta langaɓe kai kamar mutuniyar kirki sannan ta ce.
"A'i gwara ma mutuwar Sailuba,da abinda Sunusi yake shirin ɗakko miki" . . . . .✍🏾
*Ku nuna mana soyayya wajen share,tare da comments wannan ita kaɗai ce hanyar da zamusan kuna ƙaunarmu🙏🏼Allah kabarmu da masoyanmu na asali Amin.*
*Noticed!Noticed🗣️🗣️!!*👇🏻👇🏻
Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent,sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki,kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki.
Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻
07068606171
08104335144
08179523215
💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
*MATA IYAYEN GIJI*
_Mrs Bukhari_
*INDA BA ƘASA..!*
_Ummu Maheer_
*KARO ƊAYA...!*
_Ummu Affan_
_LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_
1 500
2 700
3 1000
_Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._
2212328303
RABIATU BASHIR
Zenith bank
_Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._
_Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171
*DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.*
0810 433 4144
0817 952 3215
0706 860 6171
*MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.*
_TEAM GAWURTATTU UKU 2023_
*MISS GREEN CE👉🏾👉🏻*
*_✨INDA BA ƘASA...!!!_✨*
_(Littafi na 1📃)_
NA
*_®️UMMU MAHER(MISS GREEN)🍀_*
*_AREWA BOOK👉🏻_*
INDA BA ƘASA!!!:: https://arewabooks.com/book?id=63ce1eb0ec00e12124ce9eb0
---------------------------
*_WATTPAD👉🏻_*
https://www.wattpad.com/user/Rabiatu333?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends
---------------------------
*_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_* ---------------------------
*_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_*
_A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_
*Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻*
https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj
----------
No
07067964894
*_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIE DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._*
*_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_*
*_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_*
*_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_*
Page⬜8
---------Da sassafe Halima ta tashi,ta shiga kitchen da kanta ta girka musu abincin karyawa,ƙamshi ya fara tashi kai kace gidan amare ne.
Ummita tana ganinta duk abinda take yi,ta cije leɓenta sosai ganin Har Halima ta sauke ferfesun kaza,wanda yake ta tashin ƙamshi gwanin sha'awa yasha kayan ƙamshi.
Halima ta sauke ta zuba komai acikin foodflask me kyau,wacce ba sai an gaya maka ba kasan ta masu kuɗi ce sosai,ta gama jera abincinta akan dining,sannan ta wuce ɗakinta don shiryawa don yau ma MD ya shaida mata da wuri zai fita,saboda ƴan jam'iyayya na nan suna jiransa ta shiga ɗakinsa don tayar dashi.
Ummita na ganin ta shiga ɗakin,tayi wuf ta fito ta shiga kitchen ta duba sosai ta samu gishiri,tayi wata irin muguwar dariya sannan ta ɗakkoshi ta cika chokali har guda biyu ta zuba a farfesun,ta ɗan juya kaɗan yadda babu wanda zai fahimci abinda aka saka.
Da sauri ta koma ɗakinsu,ta iske Khairat tana azkhar,jikinta Ummita yayi sanyi sosai ta sunkuyar da kanta ta wuce.
Khairat ta bita da kallon takaici,don tasan duk yadda akayi wani abin take son a'ikatawa,don tasan halin ƙanwarta aƙwaita da mugun hali.
Halima ta matse sosai acikin ƙananan kaya,tayi kyau sosai daman gata irin siraran mutane ne,irin ƙirar turawa silindium amman Halima nada shape ɗinta dai dai gwargwado.
MD ma yayi kyau cikin manyan kayansa,shadda fara sol sai walƙiya take,yadda kasan wata acikin zarah,Halima sai kallonsa take saboda yadda yayi mata mugun kyau.
Ya riƙo hannunta sannan ya hure mata idonta ya ce"habibty kallon yayi yawa haka?".
Murmushi kawai Halima tayi ta wuce ba tare da ta ce komai ba,suka zauna kan dining Halima ta buɗe komai,ƙamshi ya bugi hancin MD ya lumshe idonsa sannan ya ce"i'm really miss this delicious food Halima".ya faɗi hakan yana janyota zuwa kusa dashi.
A hankali ya fara kurɓar ruwan shayin,sannan ya fara cin farfesun cikin nutsuwa,sai dai yana kaiwa bakinsa yaji wani irin mugun gishiri me firgita harshe.
Da sauri ya furzar sannan ya goge bakinsa da tissue ya kalli Halima wacce itama shi take kalla saboda yadda taga hankalinsa a tashe,uwa uba ma bata san abinda yasa ya furzar da abincin ba.
Baban Baby lafiya kuwa ka zubar da abincin?ko baiyi daɗi bane?".ta faɗi hakan hankalinta a tashe.
Ganin hankalinta ya tashi ne yasa ya ce"next idan zaki zuba gishiri ko magi adanga kula,don gishirin yayi yawa Halima kamar zai cire harshe".
Da sauri Halima ta ce"gishiri kuma Baban Baby?wallahi ni ban ma zuba gishiri ba,magi ne kawai ma sanya?".
Ta faɗi hakan da tsoro fal akan fuskarta,don dai tasan ita bata zuba gishirin ba.
A hankali ya shafi kumatunta sannan ya ce"muje ki rakani Halima don mutanen nan sun dameni,don tun ɗazu suke ta bugomin waya".
Halima ta tashi ta wuce ɗakinta,ta ɗakko jalbab ɗinta ƙato har ƙasa sannan ta rakoshi har waje,sai da securities ɗinsa suka shir shiga motocinsu sannan ta dawo.
Jikinta har yanzu a matuƙar sanyaya yake,gani take tamkar cin fuska MD ke son yi mata,to idan banda cin fuska yaushe ma da ta saka gishirin ita kanta a girkin?saboda ja mata kunne da likitoci sukayi akan ta daina cin gishiri sam,saboda hawan jinin daya sako ta a gaba,sannam sunce matuƙar tana son ta samu ciki to ta ƙauracewa cin gishiri,don yawan cin gishiri yana kawo ruwan mahaifa,daga nan kuma sai kaga cikin yaƙi samuwa.
Ta tashi a hankali ta buɗe foodflask ɗin ta fara shan farfesun,da sauri ta furzar saboda mugun gishirin daya ziyar ce ta,ta goge da tissue tana kallon farfesun cikin mugun tsoro,don ita dai tasan bata zuba gishiri cikin abincinta ba.
Hankalinta ya tashi sosai,ta leƙa kitchen ɗin ta ɗakko gishirin tana dubawa,yana nan a yadda ta ajjesa,mamaki ya kamata sosai to ko dai ta zuba ta manta ne?.
Kasa tuna hakan tayi ta fito ta zauna shiru kan rantsatsun kujerun falon,tana cikin wannan halinne Baby ta fito daga ɗakinta,da kayan bacci ajikinta cikin shagwaɓa ta taho ta ɗora kanta akan cinyar Halima.
Baby ta ce"mom good morning"?.
Halima ta shafa kanta sannan ta ce"ɗazu kin shiga kitchen ne?".
Baby ta lumshe idonta sannan ta ce"No mom".
Halima ta faɗawa Baby duk abinda ya faru,Baby ta ce"Mom kuma su Ummita basu tashi ba"?.
Sai lokacin Halima ta tuno dasu.
Sannan ta ce"gaskiya ko da ace sun tashi bana tunanin zasuyi haka gaskiya,sai dai ina ganin ni ce na sanya gishirin na manta."
Baby ta ɗaga kai kawai,sannan ta shiga ɗakinsu Ummita dukkansu yanzu bacci suke,don Khairat tana gama Azkhar ɗin ta samu kanta a wani irin bacci,sai kuwa ta hau barci duk da tana tunanin tashi ta girka wani abin,amman kuma tana tunanin yin hakam tunda matar gidan bata bada dokar a dafa komai ba.
Baby taga suna barci don haka ta fito daga ɗakin.
Duk abinda ake Baby na jinsu,don har kitchen ɗin da Halima ta shiga ta ganta,sai dai da taji motsin tafiya sai ta koma da sauri,yanzu ma da taga Baby ne yasa ta koma da gudu ta fara barcin ƙarya,zuciyarta fes saboda ganin abinda ya faru,tsakanin Baban Baby da Halima.
Ta tashi ta rufe ƙofar sannan ta hau tsallen murna,tuni ta fara hango kanta acikin wannan tafkeken gidan a matsayin matar aure,matar ma kuma matar Baban Baby kyakkyawan soja,ne cikar haiba da ƙwarjini.
-----*****-----
. . . .Sailuba ta kalli Indo tana zaro fici ficin idanuwanta sannan ta ce"Na higa uku na ni Sailuba?me Sunusi yake shirin ɗakkomin daya fi mutuwa"?.
Indo ta ɗan juya tayi dariyarta son ranta sannan ta juyo..ta haɗe fuska tayi kamar za tayi kuka,ta kalli Bintu ta karkatar da baki gefe sannan ta ce"Bintu in faɗa?ni na kasa faɗa Bintu ke ki faɗa mata"?.
Bintu ta zaro ido waje,Indo na son jaza mata masifa don dai tasan ita bata san wani abin kunyar da Sunusi yayi ba?ita dai tasan tunda ya taɓa Indo baza ta barshi haka banza ba,sai ta horar dashi kafin daga bisani a gane manufarta.
Bintu ta kalli Indo da mamakinta sannan ta ce"ni Indo ban. . . ."
Da sauri Indo ta katse ta da ce wa"to na gane Bintu,kema bakyason faɗar wannan maganar,amman ni dole in faɗawa matarsa don kada abu yayi nisa."
Sailuba ta waro idanuwa tana kallon Su Indo.
Indo kuwa ta gyara zamanta sannan ta ce"daman ɗazu ne da muka taho muka ga Sunusi awajen Lami,suna taɗinsu Kuma ba wannan ce rana ta farko da muka ganshi ba,mun daɗe muna ganinsa kullum idan muka dawo daga Dandali,shine muka yanke shawarar zuwa mu gaya miki,don wallahi Lami iccen kabari ake ce mata,indai har ta shigo gidanka to fa sai ta lalata komai,sai ta sakaki kinyi yawo tsirara Allah idan baki tashi tsaye ba,kika bari aka auro miki ita to alƙur'an kin kaɗe har ganyenki".
Da sauri Sailuba ta tashi tsaye tana ƙunduma ashar kamar bamagujiya.
Indo ta miƙe tsaye tana cewa"to mu dai bari mu tafi,kada yazo ya same mu yace mun kawo miki gulma".
Indo ta faɗi hakan tana wa Sailuba gwalo,irin gwalon nan na sokuwa ce ke.
Sailuba ta ce"na gode muku sosai ƴammata,Allah yabar zumunci yau sai ƙauyen nan ya tashi baki ɗaya,don wallahi idan har na bari aka auromin Lami hegiya nake."
Su Indo suka fara shirin fita,sai kuma ta dawo da baya ta ce"am idan yazo ki faɗa masa Indo da Bintu ne suka gaya miki,don kada yace zai musa miki don nasan yanzu bazai yarda ba,gaddama zaiyi miki don yasan baida gaskiya.
Suna fito Indo ta tintsire da dariya sannan ta ce"a'i wallahi Sunusi zai san ni ya taɓo,da zai kama ni ya hau duka kamar ya samu jaka,a'i yanzu kinga haɗa masa abinda zai zo yana da nasanin yimin wannan dukan".
Bintu ta ce"ni dai ban yafe ba Indo,don me zaki dinga sanya ni acikin masifa?ke aka daka ko ni?da zaki dinga sakani cikin masifa?Allah ni dai Indo na kusa raba hanya dake don ni dai wallahi indai har baki canja hali ba,Allah zan yi hannun riga dake duk kuwa da son ƙawancen da muke.
Indo ta ce"to sai me Bintu?ga hanya nan a'i?ke da kanki ke son ƙawance dani don daman ke ce kika laƙemin kamar mayya,amman mi kinsan ko ajikina,tunda idan ma nayo tsokanar inada ƙarfin ƙwatar kai na."
Bintu tayi hanyar gidansu,don dare har ya fara yi don goma ma ta wuce. . . . . .✍🏾
*Ku nuna mana soyayya wajen share,tare da comments wannan ita kaɗai ce hanyar da zamusan kuna ƙaunarmu🙏🏼Allah kabarmu da masoyanmu na asali Amin.*
*Noticed!Noticed🗣️🗣️!!*👇🏻👇🏻
Gawurtattu uku,zasu buɗe aji na musamman da azumi,don koyar da girke girke na musamman na azumi don kun san mu mata ƴan adone,wajen yin girki in akace baki iya girki ba to tabbas mijinki fa kullum yana kan hanyar yawon restuarent,sannan idanuwansa suna kan ƴammata saboda ya samu sarauniyar girki,kada ki bari a barki a baya don gwangwaje me gidanki.
Domin nema ƙarin bayani,sai ku tuntuɓi waɗannan numbobin👇🏻👇🏻
07068606171
08104335144
08179523215
💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
*🤟GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARA TA 2023🤟*
*_Ina kuke masoyan gawurtattu uku ga su ssun dawo muku da wasu sabbin labaransu a wannan sabuwar shekarar, wannan karon salon gawurtacce ne, ku hanzarto kar ku sake ayi babu ku._*
_Sun shirya tsaf a wannan karon don kawo muku labaran da zakuyi fahari da su, tafiyar mai zafi ce sannan ta musamman._
*_Haziƙai kuma gawurtattu ukun sun shirya ne domin kawo muku gwarazan labaran da zaku yi alfahari da su._*
*MATA IYAYEN GIJI*
_Mrs Bukhari_
*INDA BA ƘASA..!*
_Ummu Maheer_
*KARO ƊAYA...!*
_Ummu Affan_
_LITATTAFAN GABAƊAYA AKAN FARASHI MAI SAUƘI DA RAHUSA 1K_
1 500
2 700
3 1000
_Kai tsaye zaku tura kuɗinku ta wannan account number ɗin._
2212328303
RABIATU BASHIR
Zenith bank
_Don Allah wannan karon ba ma buƙatar katin waya, idan baka da account to kaje POS ka bada 50 kob 100 a cikin kuɗin a turo ta account number please._
_Ƴan ƙasar Niger kai tsaye zaku turo ta nan._ 0706 860 6171
*DOMIN NEMAN ƘARIN BAYANI A TUNTUƁI ƊAYA DAGA CIKIN LAMBOBIN NAN.*
0810 433 4144
0817 952 3215
0706 860 6171
*MUN GODE DA KASANCEWA DA GAWURTATTU UKU A SABUWAR SHEKARAR 2023 SABON SALO SABON TAKU.*
_TEAM GAWURTATTU UKU 2023_
*MISS GREEN👉🏾👉🏻*
[27/01, 06:52] 🌈Ummu maher(miss Green)💚: *_✨INDA BA ƘASA...!!!_✨*
_(Littafi na 1📃)_
NA
*_®️UMMU MAHER(MISS GREEN)🍀_*
*_AREWA BOOK👉🏻_*
INDA BA ƘASA!!!:: https://arewabooks.com/book?id=63ce1eb0ec00e12124ce9eb0
---------------------------
*_WATTPAD👉🏻_*
https://www.wattpad.com/user/Rabiatu333?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends
---------------------------
*_🔥GAWURTATTU UKU🤟2023_* ---------------------------
*_TALLAH TALLAH TALLA🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️_*
_A HAYYEH SAMAH MATAH💃💃💃💃💃🏻💃🏻_
*Ku shiga wannan link ɗin don zaɓar kaya masu rahusa👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻*
https://chat.whatsapp.com/G6BmHCxso0rDZyWVQGgYYj
----------
No
07067964894
*_INA KUKE MATAN KWARAI MATAN DA SUKA AMSA SUNAN SU NA MATA A DUNIYA KU GARZAYO KUZO M A C DON ZABEN NA KWARAI KI DAURA ASAN KIN DAURA SAI ATAMFA DA LACE DA SHADDA, MATERIAL WITH SHOE'S AND BAG WITH JEWELRIE DAGA MAMAN ANNUR COLLECTION._*
*_ANAN KWALIYA ZATA MAIDA KUDINTA GAREKI, KIFITO ASAN KIN FITO KIN FASA TARO SAI M.A.C AKAN FARASHI MAI RAHUSA SAYEN NAGARI MAIDA KUDI GIDA IYA KUDIN KI IYA SHAGALINKI🤝_*
*_TANA KANO TANA AIKAWA KO INA DA IKON ALLAH A CIKIN AMINCIN DA YARDAN UBANGIJI_*
*_YAN UWA INA MASU SON SUYI SANA,A BASU DA JARI TOH GA DAMA TA SAMU, INJI MAMAN ANUR DON ZAKU IYA DAUKAN KAYAN MU KU TALLATA KU DORA NAKU RIBAN SAMA ZAMU AIKA MAKU KAYA GA MAISHI DA SUNAN KU A DUK INDA CUSTOMER DIN KU YAKE BA TARE DA MUYI SAVING NO BASHI BA KUMA BA ZAISAN BA DAGA WURIN KI KAYAN YA FITO BA TAKEN MU GASKIYA DA AMANA, MUM ANNUR COLLECTION DA KARAMAR RIBA MUKA DOGARA SABODA NEMAN ALBARKA SAI KUN ZO 👏👏👏👏👏_*
Page🟨9
---------Ummita bata bar Halima ba,ta shiga shirya mata munafunce munafunce,duk don dai ta haɗata faɗa da mijinta,sai dai fa duk abinda tayi sai taga cikin lokaci ƙanƙani an manta komai,sosai abin ya baƙanta ranta har ta shiga wani hali,ta shiga yin zazzaɓi sosai a lokacin kuma MD yayi tafiya,daga Su sai halinsu Suka kai Ummita asibiti,sai dai tashi ɗaya likitan ya gano Ummita na da hawan jini.
Sosai Halima