Showing 51001 words to 54000 words out of 65321 words
daura alwala yayi sallar nafila Kamar yadda ya saba' Sai cikin dare ya samu ya kwanta..
____________
Bude idonta tayi a hankali ta safke Kan mashkur daya Mata quri da nashi idon Yana qaremata kallo' dasauri ta dauke Kanta akallanshi tana tinanin yadda akayi ta dawo Kan gadon itada ta kwanta a qasa.
Qoqarin kwace jikinta take yayi sauri hardeta da qafanshi' gabanta na faduwa saboda ganinsa a rikice' Hakan ya tabbatar Mata da komai Zai iya faruwa' Yanda idanunshi ya kada yayi ja sosai.
Jikintane ya dauka rawa tinkafin ya fara wasa da ita' cikin Kuka tace' Dan Allah kayi hakuri wallahi nagaji kaga da Kay......
Hannu ya Dora Kan bakinta Dayan yafara yawo dashi a jikinta'' sosai yake rudata tare da aikamata sakon daya birkitata' jallabiyar jikinsa ya zare itama yafara cire Mata kayan jikinta' tana riqeshi tana komai haka ya zare Mata komai surar jikinta da nashi suka bayyana.
Jikinta Na rawa yasa hannu ya daga qafanta' hannunsa ya Tura ciki Yana San Jin yadda girman gurin yake Dan zuwa yanzu yafara gajiya hakurinsa ya qare.
Zabura tayi zata kwace yayi saurin janyota yasa bakinsa Yana tsotsarta'tare da turamata harshensa a a fatar gurin' hannunsa na yawo Akan nononta ya Rasa inda zaisa kanshi sabida Dadi dajin Wani irin dandano Wanda Zai iya kiranshi da kafi Zuma.
Wata irin zabura nijlah take tana sauke ajiyar zuciya sabida mahaukacin dadin dake ratsata ta Ko ina tana qara Tura masa Kanta.
Saida ya tabbata ta kamu kafin ya cire bakinsa a hankali yayi Mata rumfa Yana qoqarin shigarta' ta saki zarananniyar qara tana tureshi' be iya hakura ba Sai qoqarin kaiwa fadarta yake' ya Jima Yana qoqarin tantanin budurcinta yaqi budewa a haka ya samu yayi releasing dakyar ya sauka a Kanta.
Kuka ta Sanya masa tana Kiran zata mutu' mashkur ya zuba Mata rinannun idanunsa da suke sanyata firgici da tsoransa' ya sanya kwayar idonsa cikin nata dasauri ta sauke nata idon akansa' tare da hadiye guntun kukanta.
Dagata yayi Yana murmushi kafin a hankali ya Tashi ya fada toilet wanka yayi ya fito Yana kallan yadda take"
Ya zubamata ido Yana cewa'Tashi ki tsarkake jikinki tinda kin hanani kaiwa inda ya kamata' sedai inaso ki sani Duk ranar Dana qara kamaki saikin gayama Yan garinku' raguwa Kawai Wanda Bata kishin mijinta.
Duk zafin da takeji Sai da jikinta yayi sanyi ta dakata da kuka tana satar kallansa .
Ki Tashi nace' idan Kuma bazaki iya Tashi ba saikita kwanciya' bansamu abinda nakeso ba saboda haka kema bazaki wahalar Dani ba ya qare Magana Yana kwanciya Akan gadon.
Nijlah Bata iya Tashi ba Saima gyara kwanciyarta tayi tana raba ido tare da tunanin kalaman daya gayamata' jitayi ya janyota jikinshi tayi saurin janyewa idanunta Na zubda hawaye.
Murmushi yayi yace' ki kwanta Aina Gama kozan qara Sai zuwa nan gaba.
Turo masa baki tayi lokaci kadan bacci ya daukesu sabida dukkanninsu a mugun gajiye suke.
Washe gari da kyar ya lallabata ta Shiga ruwan dumi tana ihun kuka' kallanta yayi ya kyalkyale da dariya Yana cewa' ke wannan ranar Dana Shiga ya zakiyi Naga Sai Wani zabura kike Kamar Na kwana akanki.
Kuka nijlah ta saki tana Dukan qirjinsa tana cewa'
Dole kace haka kai kana Jin dadinka Ni Kuma ina Shan wahala' Ni Wai dolene wannan abun.
Gyara tsayuwa yayi yace' dolene my nijlah.
Idanunta Na zubda ruwan hawaye ta Hada hannunta biyu tana cewa'
Dan Allah ya mashkur Kadena min haka' Allah wasan yafi Dadi kaji..
Zaro ido yayi yace' da kinsan Dadi Amma kike gudu.
Bata amshi ba ta Tashi a ruwan ta daura towel ta fito' bayanta yabi Yana cewa' Zaki iya hadamin tea kinga harna makara.
Maqale masa kafada tayi tana shafa Mai a jikinta yayi dariya ya dauka car key dinshi ya fita.
Dakin Yasmeen ya Shiga ya sameta zaune a falo ta zuba tagumi tunaninsa ya dami zuciyarta' gabanta ya zauna yasa hannu ya cire tagumin da tayi Yana dariya yace' good morning my baby.
Maimakon ta amsa saita fada faffadan qirjinsa ta sakar masa kuka'
Lafiya kike kuka?
Gayamin waya tabaki?
Cikin Kuka tace baby duba agogo karfe nawa yanzu' agogon hannunsa' ya Kalla yadan Sosa kai.
Me kakeyi a dakinta Har yanzu?
Ni Dai nasan bazaka taba samun nutsuwa dajin Dadi a jikin wancan ta tsitsiyar yarinyar ba.
Murmushi yayi ya miqe tsaye ransa a bace yace' Nina tafi office.
Tsaye ta miqe tana jinjiga jiki tace' Baka bani amsa ba me kakeyi adakin nijlah?
Yana tafiya yace' ina ruwanki da abinda nake' Ko ranar kwanankine da Zaki tsareni da ido kina tambayana.
Shiru tayi Ranta a bace ta koma ta zauna Ko rakiya taqi masa.
Bayan nijlah ta shirya Kan gado ta koma ta kwanta bacci ya dauketa Ba ita ta farka ba saida Taji ana buga kofan dakinta.
Dakyar ta iya Tashi ta bude kofan' ganin hidaya yasa ta fada jikinta tana Kiran oyoyo aunty.
Shafa bayanta hidaya tayi tana kallanta' Sai kuma tace nijlah badai bacci kike ba?
Eh aunty Shi nake Ko karyawa banyi ba' eyyah hidaya tace tana bude Jakarta.
Wasu littattafai ta fito dashi da biro Sai pencil da cleaner.
Miqa Mata tayi tace ki Tashi ki samu kiyi breakfast Nima zankoma gida Na qara aikina Dana Gama Zan dawo sabida mijina yayi Magana da Mai gidanki.
Sedai Kash Mai gidan baki yace bai yadda kullum ki riqa fitowa ba sabida yasa muku doka Amma Ni nayi alqawarin taimaka Miki Dan haka kullum Zan riqa zuwa muna karatun Kamar yadda Na Miki alqawari.
Har qasa nijlah ta sunkuya tayima hidaya godiya kafin ta rakata Har kofa ta fita..
Washe gari hidaya ta dawo sunfara karatu da nijlah sedai abin mamaki cikin Yan kwanaki nijlah ta fara iya karatun Hausa Na turancin ma tana qoqarin gwadawa..
Bayan wasu Watan ni' nijlah ta iya rubutu da karatu Duk da ba Koda yaushe suke ba wani lokacin hidaya Na zuwa asibitinsu.*Wannan shafin na kudine'karki karanta idan baki siya ba' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..*
*'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.* s
Sosai hidaya ta Maida hankali gurin koyawa nijlah karatu da rubutu' Bata fashin zuwa a kowacce rana' data Gama aiki zata shigo su Dora a inda suka tsaya' idan tana da aiki Sai ta dawo ta Biya gidan.
Duk irin zugar da akewa hidaya Hakan baisa ta Dena zuwa ba sabida tasa a ranta zata taimaka nijlah.
Duk da irin bacin ran da take samu a gidan Hakan Bai sa tayi fishi ta Dena zuba ba' Dan a Koda yaushe haka Yasmeen zata sasu gaba tana gayamusu Magana Har saida sukayi hakuri suka koma bedroom da karatun danta hanasu Zama a babban falo kai Hatta falon a nijlah Bata barsu ba.
A bangaren Zaman takewa nijlah na qoqarin wajen kyautata masa Duk wani abinci data fuskanci mashkur Yana sanchi Shi take masa Wanda Bata iya ba tana roqan hidaya ta koyawa Duk da Har zuwa yanzu yaqi sai mata waya.
Zaune suke a falo ya sasu gaba Suna kallo Yasmeen ta tashi tsaye tana kallan agogon dake Manne a falon' da ido mashkur yabi da kallo kafin a hankali yace'
Dawo ki zauna lokacin tafiyanki beba.
Kallanshi tayi zuciyarta Babu Dadi tace' Dan Allah baby kayi hakuri nifa basan wannan Zaman nake ba' ka hadani da wannan yarinyar dako hanya Bata Isa Na Hada da itaba' Sannan yanzu ka tsiro da wannan Zaman Na Babu gaira Babu dalili.
Ki koma ki zauna nace' ko idanki Baya gani?
Ras idona yake gani sedai wannan Zaman Nina gaji dashi' haka Kawai zaka sani Zaman falon Har Sai karfe 9 Na dare kafin ka sallami mutane' Kuma kai ba wani abu kake koyawa mutane ba' to wallahi Nina gaji da wannan wahalar Akan Zaman nan sedai kayi Duk abinda zakayi.
Tinda tafara Magana yake kallanta ranshi a mugun bace' ya juyo gurin Yasmeen ya kwada Mata mari Mai kyau ya sake kwada Mata Wani Har cikin Kanta Yasmeen Taji Shi.
Kafin yafara Magana cikin fada.
Karki sake zuwa ki tsaya gabana kice Zaki gayamin Magana Ko yarinyar mutane' Ko ke kika haifeta da ita ta zauna tabi dokana ke zakice bazaki biba?
Ko Dan kinga ina saurara Miki Toba fidda daraja da kima kikayi a gurina ba' Duk wani abu tsakanina dake ne Babu ruwan nijlah a ciki.
Hannunta dafe da kunci hawaye Na saukowa Kan fuskanta tace'
Saboda wata banza diyar talakawa masu yawo da Jeje baby zaka mareni???
Hannu ya daga Zai qara Mata Marin nijlah tayi saurin riqe hannunsa' hawaye Na sauka a Kan kyankyawar fuskarta tace''
Karka qara marinta saboda ni' ai gaskiya Yasmeen ta fada bani da Gata tinda Bata taba ganin dangina ba' gani take Kamar bani da kowa shiyasa take dukana take zagina Duka Ni kadai' naje ka maidani gurin iyayena kaqi.
Tana qarasa maganar ta fashe da kuka.
Tsaki Yasmeen taja tana yatsina fuska tace' shegiya ke Har dangine dake?
Karki manta *SADAKA* aka Bama baby ke yace bayaso aka liqa masa' Ko bakisan munsan komai ba' yar talakawa Wanda iyayenta suka kasa cida ita.
Jikin nijlah Na rawa ta juyo inda Yasmeen take tana cewa'
Ke Yasmeen ki tsaya iya matsayinki Na matar mijina wannan 'yar talakan da kike gani ita kadaice a zuciyar mijinki ya kumasan darajarta" Amma ke bakisan darajar talaka ba Sai wulaqantashi kika sani' banza jahila' Wanda batasan Girma da darajar manya ba..
Hannu mashkur ya Daga nijlah Yana cewa' ya isa haka bansan dogon Magana kowacce ta wuce daki kafin na muku shegen Duka anan Ko a kaina aka taba Hada Mata biyu???
Kabarni ya mashkur wannan matar ta takuramin ta nanani sakewa a gidan mijina Sannan yanzu tace zata zagarmin iyaye Kuma kake tunanin Zan zuba Mata ido.
Tsawa ya daka nijlah' kafin yace' dukkaninku Ku ficemin a falon.
Da gudu nijlah ta Shiga dakinta sedai yau Kuka yaqi zuwar Mata jitake Babu Wani bacin rai a cikin zuciyarta Dan haka ta cire kayan jikinta' ta fada toilet tana cewa' danasan idan Na rama Babu abinda zatamin Aida Na Dade ina Rama abinda takemin katuwar banza Kawai.
Yasmeen Na Shiga Dakin ta dauko makullin motarta da mayafinta ta fito cikin fushi ta fice a falon Har lokacin data kai gurin motarta Bata dauke hannunta Daga fuskarta ba Dan har lokacin Bata daina Jin zafin Marin da yaimata ba.
Mai Gadi Na ganinta yayi saurin bude Mata get sabida yayi tunanin mashkur ne a ciki saida tazo daidai kofan yafara qoqarin dakatar da ita' Bata tsayaba ta fita da mugun gudu.
Harta Isa gidansu tana kuka' da zuwanta ta fada falon tana gunjin Kuka..
A rikice daddy ya fito ya riqeta Yana cewa'
Yar Lele Daga ina haka cikin dare? Meya faru haka Ko wanine ya mutu?
Yasmeen batayi Magana ba Har mama ta qaraso gurin tana salati ahankalinta a tashe ta janyota jikinta.
Cikin nutsuwa tace' Yasmeen Dina kiyi shiru kigayamin abinda ke faruwa' kinga yadda kika Daga ran mahaifinki.
Cikin Kuka yasmeen tace' mama marina yayi Kuma Yana kallo matarsa ta qaremin zagi bece komai ba..
Tafa hannu daddy ya fara Yana cewa' kinji Ko hajiya' Sai da nace bazata zauna gida daya da itaba' kikace ba wani matsala yanzu gashi irin abinda ya faru.
Kayi hakuri daddyn Yasmeen idan akabi komai a hankali za'a gano inda laifin yake.
To to naji' so kike Na zuba ido ya riqa jibgarmin yarinya saikace siyar masa da ita nayi Ko Yaya??
Nifa Alhaji ba wannan ne damuwa na.
To sarkin iya zancen mene damuwarki? Tinda Duka 'yarki be Zama damuwa a gurinki ba.
Karyar da kai mama kafin tace nibance haka ba Kawai Dai ina mamaki dashi mashkur yabar Yasmeen ta fito a cikin Daren nan koshi Bai damu da abinda Zai iya samunta a hanya ba.
Ina ya sani' tinda Yana da wata matar"
Ke Yasmeen Tashi ki wuce daki ki kwanta gobe idan Allah ya kaimu Zan kaishi police su lillsamin Shi tinda yace Shi Dan iskane.
Ah ah daddyb Yasmeen ba ayi haka ba' ke Yasmeen Tashi muje Aji abinda ke faruwa' Ni ina kyautata zaton mashkur besan kin fito a Daren nan ba.
Kama daddy ze doki mama haka ya yawo Kanta Yana cewa'ke Dai wallahi anyi mara zuciya ya Dakar mana 'yar Sannan kice mu Maida ita..
Kwantar da murya mama tayi ta nemi Kan kujera ta kwantar da Yasmeen tana kallan Daddy' a hankali tace'
Yanzu Alhaji saika kai surukinka police station adaka' kadafa ka manta shima mashkur Dan mune Kuma koba komai mahaifiyarsa nasan Yasmeen kaga yakamata Mubi komai a sannu Duk da ninasan hadda iya shege irin na Yasmeen shiyasa nazo tin tini kabari naje Har gida Na hadasu da abokiyar zamanta Na musu nasiha..
Tashi daddy yayi yace' kinga hajiya Ko za'a maidata ba yau ba Sai naji irin baqin cikin da suke kunsa Mata kafin ta koma tinda gashi abin ya kai haryasa hannu ya doki yar Lele..
Jin abinda yace yasa mama tayi saurin Shan gabansa ta hanashi tafiya ta Hada hannu biyu tana roqonsa'
Dakyar ya yarda suka sa Yasmeen a Mota suka tafi da ita.
Yasmeen batayi qoqarin gaddama ba Dan itama ba Asan Ranta ta fito ba sedai baqin ciki da takaicin da nijlah ta kunsa Mata Dan ita tafijin Ciwan maganganun nijlah Akan Marin da mashkur ya Mata..
Tinda suka fita mashkur ya gyara kwamciyarsa Akan kujeran Yana tunanin hukuncin daze dauka akansu tare da mamakin abinda nijlah tayi' Yajima kwance be Tashi ya Shiga dakinshi ba sabida bayasan damuwa ya Kuma San Duk inda yaje Sai nijlah ta bishi tana bashi hakuri shiyasa yayi kwanciyarsa a gurin basida bayasan damuwa.
Su mama Na zuwa Mai Gadi ya bude musu suka shigo' mama Na riqe da Yasmeen daddy Na bayansu sukayi sallama cikin falon'.
A firgice mashkur ya juyo Yana kallansu tare da mamakin Yasmeen' kan Dai Yasmeen iyayenta ta Kira a waya' qara kallansu yayi yaga mama rungume da yasmeen zaro ido yayi ya Tashi zaune da saurin Yana cewa' mama sannu da zuwa..
Bata amshiba ta nemi guri ta zauna' saida ta zaunar da Yasmeen kafin mashkur ya rusuna gabansa Na faduwa yace' daddy barka da dare..
Wannan Karan mama ce ta amsa daddy ya bishi da harara kafin ya Kira sunan mashkur!
Mashkur inaso nasani Dama siyar ma da Yasmeen mukayi Ko aurenta muka Baka?
Kanshi a qasa yace' ah ah daddy aurenta Kuka bani"
To meyasa zaka dakar mana yarinya?
Idan Wani laifi tayi bazaka iya zuwa ka gayamin ba' Ko bamu iya ka gayamana ba' shiyasa ka yanke hukunci da hannunka?
Girgiza kai mashkur yayi Yana cije lebe yace'
Daddy kayi hakuri banasan kawo qaran Yasmeen sabida nayi tinanin Zan iya daidai tasu da abokiyar zamanta""
Daddy nayi iyakar qoqarina Yasmeen ta kwantar da hankalinta su zauna lafiya taqi' gashi ta tsiro da tsirfa iri iri' Hatta girki Nijlah keyi a cikin gidannan ta kaimata Har daki taci' Duk nayi hakane sabida a zauna lfy Daga Baya kowa ya kama aikinshi' daddy wanke wanke Sai nijlah tashiga Har Dakin yasmeen ta tattara kafin ta wanke Kuma ta dawo Mata dashi' nijlah ta Zama Kamar wata baiwarta Amma Duk da haka Bata wuci wulaqanci' a gurintaba.
Shiyasa yau Na kasa daurewa Harna kai ga daukar hukunci Amma Dan ayi hakuri Hakan baze qara faruwa ba.
Yana kaiw
maganar mama ta dauke Yasmeen da Mari cikin bakin ciki da takaici take Magana.
Wallahi Yasmeen kinbani mamaki' Dama irin rayuwar da kika sabawa kanki Kenan a gidan aure?
Ko nan gidan ubankine da Zaki Mike qafa a dafa a baki kici?
Kai mashkur kana nufin kullum nijlah ke girka abinci ta Baka ita Yasmeen batayi?
Dan kanshi ya Bata amsa mama ta Tashi tsaye tana qoqarin cafko Yasmeen daddy ya boyeta a bayanshi Yana cewa'
Haba mama Aiko mutuwa tana tsoran gaban mahaifi Zaki Tashi a gabana a gaban mijinta Zaki daka' Marin da kika Mata aiya Isa.
Ka matsa Alhaji niba wannan tarbiyyan Na Bata ba' idan zata chanza ta chanja' jikin daddy a sanyaye yace'to shikenan zata chanja' Ko mamana.
Dasauri Yasmeen ta dagamasa kai tana Kuka.
Mama tace ki durgusa a gabanshi ina kallo ki bashi hakuri Kuma Daga yau ta amsa girkinta tinda ba 'yar aikinta bace.
Ran daddy a nace Yasmeen taje jar gaban mashkur tace ya mashkur kayi hakuri.
Murmushi yayi yasa hannu ya dagota yana cewa' bakomai Allah ya baki Ikon gyarawa.
Tashi Dan gidanku kije har daki'ki Kira nijlah inasan ganinku Tashi tayi mashkur yace'
Mama inaga ta Jima dayin bacci kiyi hakuri gobe da kaina Zan kawomiki su da safe.
Tashi ki wuce daki kafin Na dakaki mama ta fada tana komawa Kan kujera.
Kai Kuma Na dawo gareka ba kaga uwarta ta goyi bayanka a gabaka kace zaka wulaqantamin yarinya ba' idan Na qaraji Rai Zai naci daddy ya fada Yana fita a falon..
Tashi mama tayi tana cewa'ka qara hakuri kasan halin mahaifin naku' yanasan Yasmeen saika kauda kai a maganganunsa.
Sosa kai mashkur yayi danshi baiyi tunanin mama zata iyawa Yasmeen irin wannan fadan a gabanshi ba'
Kaji Ko mashkur mama ta katsemasa tinani.
Bakomai mama nagode sosai' Har kofa ya rakasu
Saida ya dawo kofan falo Zai Shiga yaji mama tace' karfa ka manta ka kawomin su gobe da safe .
To yace ya Shiga cikin dakinshi' wanka ya shiga' Yana fitowa ya shafa Mai tare da feshe jikinsa da turaruka ya zura jallabiyarsa ya fita..
Dakin Yasmeen yaso zuwa sedai baze iya fuskantarta a daidai wannan number wannan lokacin ba nan ya Karya kwana ya nufi bangaren nijlah..
Kwance take Akan gado ta lumshe idanunta sedai ba bacci take ba tunanin mujaheed dasu kaka ga Kuma rashin kwanciyar ha hankali da take ciki sun hanata runtsa idonta' Duk da tanajin bacci .
Yana sallama tayi saurin rintse idanunta gam gabanta Na faduwa sabida tsoran fadan daze Mata gashi yagayamata cewa indai ta sake ta kula Yasmeen saiya amsa haqqinsa ...*Wannan shafin na kudine'karki karanta idan baki siya ba' ga mai so zata Biya 200 naira kachal ta karanta' Zaki Tura katin MTN ta wannan number 09038049272,,Ko ta account number, 0089110527, suwaiba Hussaini zakirai, access bank.idan Baki siya ba karki karanta..* t
*'yan Niger su tuntubi wannan number,, +22789520047.*
Yana shigowa ta rintse idanunta gabanta na faduwa saboda ganinsa a dakin ya tabbatar Mata da komai Zai iya faruwa' a hankali ta bude idonta tana satar kallanshi' ganin yadda idonsa ya kada yayi jajur ga fuskanshi ba fara'a yasata qara Shan jinin jikinta'
Wasu hawaye masu zafi sukayi nasaran zubowa Akan fuskanta''
Sai da yaqama qaremata kallo kafin ya nufi Kan gadon'
Take jinin jikinta ya dauka