Showing 33001 words to 36000 words out of 39976 words

Chapter 12 - Gidan Uncle Return Book 1 Complete Hausa Novel

07 Feb 2025

252

uku suka shigo suka Parker suka fara fitowa ya tsaya yana binsu da kallo shi duk baquwar fuska yake gani baiga wani idon sani a cikinsu ba, ga mamakinsa sai yaga sun nufo qofar parlourn ya kauce mamusu kamar robbot suka shiga sai lkcn aunty Ubaida ta shigo tagansa tsaye yanabin mutanen da kallo tace “me kakeyi anan?" Shafa kansa yayi yace “meye hakan kuma?" Murmushi tayi tace “amaryarka muka kawo maka" gabansa ne ya fadi kardai mgnr da mahaifin Fatima yayi na cewa zai aura masa qanwarta ne ya tabbata take kawai sai taga yayi baya luuuuu ya fadi tuni sukayo kansa cikin tashin hankali hatta da Amaryar dake zaune saman kujera saida ta miqe.......
# *UMMUH HAIRAN*
[9/24, 7:10 AM] OPEN AYES MULTIMEDIA: *_Pls paid before read, account Fauziyya Tasi'u 0255526235 GTB ko hoton card MTN ta wagga number 09013718241 or VTU for this number 09031307566 regular 200 VIP 500_*


*FTROGU22* Isa sukayi kansa da sauri Aunty Ubaidah ta dauko ruwa ta shafa masa yaja ajiyar zuciya tare da bude idanunsa ya saukesu akan Wadda take matsayin matar tasa da gaske ne ba gizo ba Samiha ce qanwar Fatima yaja wani gwauron numfashi ya sauke ya miqe ya nufi qofar dakinsa har yasa qafarsa zai shiga ya juyo yace “bana buqata ku juya da ita na sawwaqe Mata saki uku" dukkan Wanda ke dakin saida ya dafe qirjinsa saboda tashin hankalin da suka shiga ya mayar da dakinsa ya datse,
Jiki a salube amarya nata gursheqen kuka suka dauki hanyar gdansu Ammi shima fitowa yayi cikin shirinsa motarsa ma ta riga tasu tashi ya nufi gidan ya tarar dasu sunyi dako dako yana shiga ya fara masifa ya shige ciki a parlourn Abba ya tarar da Hudah Abba yanata yimata nasiha tanata kuka yana shigowa Ammi ta Kama hannunta suka fice ta dago ta dubeshi shima din ita yake kallo yaji wani abu ya caki zuciyarsa ya zame ya zauna tare da dafe qirjinsa yana ambaton sunan Allah taso ta turje Ammi tajata da qarfi ta fita da ita tana kuka tana kiran sunansa yanajin yanda take kiransu sunansa bashi ba hatta Abba Saida abin ya girgiza shi ya girgiza kai kawai yace masa “ya akayi?"




Kallonsa yayi yace “kajifa yanda take kuka Abba shikenan kun rabamu shikenan qarqashin wani zataje ta zauna?" Miqewa Abba yayi yace “hqr zatayi da haka kowa ya saba" daga haka bai Kuma cewa komai ba ya shige ciki shikuma ya miqe ya kwanta a saman kujerar tun daganan bai sake sanin wani abu daya faru ba,
Hanya suka dauka Aunty Ubaidah tanata yimata nasiha har suka isa unguwar sharad'a gidane me kyau matsakaici shiba babba ba shiba qarami ba suka firfito suka shiga ciki tana kwance a kafadar Ubaidah tanata kukanta yammata ne guda uku a parlourn sai wata mata da suke daukar yanayin kama da Mussadam itama farace kamarshi sukayi sallama Amma Basu samu arziqin an amsa musu ba duk wani abu na al'ada su Aunty Ubaidah sunyi mawa yan karbar amaryar sukuwa sunyi fumfurus kamar basusan daga inda suke ba saima tabe baki da daya cikin yammatan tayi tace “aikin banza kwashe²n masifa yaje ya kwaso mana irin Akuyanci Yo bandama toshewar qwaqwalwa me Saddam zaiyi da yarinyar da qanin uwarta ya gama debe albarkatun jikinta"




Ba Hudah ba hatta yan kawo amaryar da basusan abinda ya faru ba saida sukaji dukan maganar Hajiya Huwaila tace “haba kekuwa baiwar Allah meye yayi zafi haka?" Nan danan kamar masu jiran a tankasu sukayo kansu suna masifa suna zage zage sunata fadar maganganu Aunty Ubaidah ce ta janye Hudah da kukanta ya qaru jikinta yake rawa ta nufi dakinta da ita ta dauki wayarta ta kira Mussadam tace maza maza yazo anaci musu mutunci a gidansa,
Allah yasa yana kusa da unguwar ya qaraso da sauri ya shiga gidan ya tarar yan uwan nasa sai zage zage sukeyi suna ta cewa ya auro karuwa dama wata uwa zai samu a yar jami'a shikam yama rasa yanda zaiyi Saida yakira mahaifinsu ya samu ya Kira babbar yayar tasu yace subar gdan kafin yaci mutuncinsu wannan ne yasa suka samu sa'ida ya koma ya rinqa binsu yana basu hqr Nusaiba da taga tashin hankali tace,
“Tabdi dama musaddam haka danginka suke ka nace ka auro yar mutane? Kaini bantaba ganin balaƴaƴƴun dangi irin nakaba" shidai hqr yaci gaba da basu yadai samu Suma suka tafi ya rage daga Hudah saishi a gidan a kunyace ya shiga dakin ya zauna a gefen gadon yayi shiru ya rasa ma meye ya kamata yace mata itanma batace komai ba sai kukanta da taci gaba dayi tanajin haushin Mussadam haushi biyu ya rabata da Uncle dinta ya kawota cikin masiffafun danginsa, a sanyaye ya juya yana dubanta yasa hannunsa ya dage mayafin kanta yace “kiyi hqr don Allah bansan rashin mutunci ne zai kawosu ba da bazan barsu suzo ba Hudah...." Daga Masa hannu tayi tace “meye zaka fadamin Musaddam ka gama kwanceni kaci mutuncina a gurin danginka Musaddam wannan wanne irin tozarci ne ka fadawa danginka Uncle dina shine ya lalata...."




Da sauri ya katseta ta hanyar rufe Mata bakinta da nashi ya turata ta fada kan pillow yabita ya danne da faffadan qirjinsa ta rintse idonta hawaye naci gaba da kwarara, saida ya tsotsi bakinta iya tsotsa sannan ya dagata yace “babu haka tsakanina dake Hud wlh bani na fada musu ba ni banmasan hakaba kawai Abba yacemin anyi rapping dinki bayannan bansan komai ba" miqewa yayi ya nufi bathroom yace “taso muyi sallah mu kwanta dare yayi" batayi masa musu ba ta miqe har yanzu hawaye takeyi sukayo alwala yajasu sukayi raka'a hudu yayi musu addu'o'i ya miqe ya dauko kayan ciye²n daya shigo dasu ya baje musu a gabansu da dabara ya samu ta danci abincin yajata sukayi brush ya taimaka mata ta rage kayanta yana qoqarin balle mata bra din ta riqe hannunsa.




Gabansa ya fadi ya kada mata kai ta sake kwantar da kanta a qirjinsa ya cire Mata yakai hannu ya kashe hasken dakin ya kunna haske me duhu suka kwanta ya rinqa shiga jikinta tana janyewa har yayi nasarar kaiwa ga gaci ranar tayi kukan nadamar abubuwa da yawa duk da yanda musaddam ya rinqa yimata sambatu yana sanya Mata albarka ita hakan baiyi mata ba taso ace shine mutum na farko daya karbi budurcinta a gurinta.
Sosai taji a jikinta Musaddam ma babu sauqi gashi da iya tattalin mace da hikima ya rinqa gurzarta duk da baya wani dadewa sosai amma ta karbi gashi a daren Saida yayi sau uku daga qarshe tasa masa kuka dole ya qyaleta suka kwanta bacci me dadi shidai yayi itakuma kacokan zuciyarta na gurin Uncle dinta tana tunanin halin da yake ciki, da asuba ta tashi ta samu tayi wanka tanajin yanda bayanta yake ciwo tashin Musaddam yayi miqa tare da salati tayi sallah tana nan zaune tanata azkar dinta tana mamakinsa tashi biyu tayi masa amma bai tashiba,
Bayan ta gama ta tashi ta sake matsawa ta tasheshi kawai sai ya janyota jikinsa yace “idan na tashi zanyi baby yunwarki nakeji yanzu" yana fadin haka ya fara sarrafata ta janye tace “don Allah ka tashi kayi sallah ni nagaji Allah" miqewa yayi ya shiga bathroom din yayi wanka yayo brush ya dauro alwala yayi sallah ko azkar bai tsaya yayi ba ya hauro gadon ya fara yan wasanninsa da ita ta lura shi wasanma bai wani iyaba iyakar nono ya iyasha shima din ba wani qwarewa yayi ba babu wani Abu da taji ya daga qafarta ya fara shigarta yana zungurinta amma Uncle dinta ne a ranta dashine sai yaji tayi lumtsum da ruwa yasa bakinsa yasha iya sha sannan ya shigeta shikam wannan nadakaman ko hannunsa baikaiwa yaji ta tsumun saidai ya saita dick dinsa.




Lkcn data farajin suger abin yana ratsata lkcn shikuma yayi release ya bingire yana mayar da numfashi ta bisa da kallon takaici kawai ta kada Kai ta juya masa baya ya saqalo weast dinta yana hura mata iska yana murza nononta yace “gsky kinada dadi Hudah sai narinqa jin dadinki yana yawo a jikina" ko kallonsa batayi ba ta miqe ta shige bathroom tayo wanka ta dawo tanason ta kwanta yace Mata “yunwa nakeji amarya"
Kallonsa tayi da sauri kawai sai taji hawaye sun zubo Mata ya miqe ya matso kusa da ita yace “meye Kuma abin kukan daga mgn?" Qasa tayi dakanta tace “nagaji Saddam bazan iya shiga kitchen ba bayana ciwo yakeyi shafa bayanta yayi yace “hqr zakiyi ki shiga ki sama mana ko tea ne ni nan da kika ganni ko ruwan zafi ban iya dafawa ba"
Janyewa tayi ta nufi qofar dakin tana hawaye zuciyarta tanayi ma tuntuntunin baya lkcn da suke sha'aninsu da Uncle shattima har mantawa tayi da yanda ake girki da safe kafin ta tashi ya hada musu komai da rana ya siyo ya kawo Mata da dare su fita yawonsu sai sun qoshi su dawo, da wadannan tunane tunanen da Kuma kewar abinda zuciya keso ta dafa tea din ta dora indomie ta soya qwai ta jere musu a dinning, ta koma tana gyara parlourn bataji fitowarsa ba sai ji tayi yana cewa “aa kune da safennan sannunku ku iso" dagowa tayi gabanta na faduwa suka kalleta sukayi dariya daya cikinsu tace “yaya me ka samu a jikin wannan iskantacciyar yarinyar don Allah?" Kallon me maganar yayi da sauri ya kalli Hudah da ta zuba musu ido jikinta na rawa yace “Banson hauka Abidah ki tsaya iyakar matsayinki babu ruwanku da abinda ya shafi sirrin dake tsakanina da matata"
Ta danji dadin amsar daya Basu ya nemi guri ya zauna suka tabe baki Suma suka zauna a dinning din sukaja flat ya dago ya dubesu sukayi dariya tare da cewa ai dama mun fada maka indai kayi aure mun daina girki abincin safenmu anan na rana anan na dare anan" sunkuyar dakai yayi yaci gaba da cin abincinsa itama Hudah tana gamawa ta shige daki saboda ta fahimci rashin mutunci suka qunso tana tankawa zasuci mutuncinta, kwanciyarta tayi bata fito ba har suka gama suka tafi shima ya shigo ya kwanta tanajinsa yana goga mata yar qaramar dick dinsa tayi banza dashi saboda tayar Mata da kwadayi kawai yayi bai zunguro Mata inda ya kamata ba.......
# *UMMUH HAIRAN*
[9/24, 8:28 PM] OPEN AYES MULTIMEDIA: *_Pls paid before read, account Fauziyya Tasi'u 0255526235 GTB ko hoton card MTN ta wagga number 09013718241 or VTU for this number 09031307566 regular 200 VIP 500_*


*FTROGU23* Sosai yaso ta biye masa itakuma taqi ko kallonsa saima sake juya baya da tayi hakan yasa shima ya qyaleta sukayi baccin a haka babu wata tarairaya bata tashi ba sai wajen daya da rabi ta shiga ta watsa ruwa ta dauro alwala tayi sallar azahar ta fito parlourn tsayawa tayi turus batasan sanda wasu zafafan hawaye suka zubo Mata ba ta rinqa bin parlourn da kallo flat din glass din da sukaci abinci dasu duk an farfasa su a qasa duka ukun sannan anyi Mata watse da shayi da taliyar yan yara duka akan center carpet dinta ta tsugunnawa tayi ta fara gyara gurin tana hawaye ta goge ta gyara ko Ina tsaf sannan ta nufi kitchen ta dora abinci yunwa na qwaqularta kasancewar ko breakfast batayi ba.
Jallop din cous-cous ta hada lemo ta zauna tanaci suka shigo dukkansu su ukun babu ko sallama ta dago ta dubesu ta kawar dakai taci gaba dacin abincinta hankalinta kwance daya cikinsu tace “yar hutu ashe kintashi har kinyi girkin dama yunwa nakeji" zama sukayi a dinning din suka faracin abincinsu Abidah tace “babu laifi akwai zaqin hannu" itadai batace musu suci kansu ba tana gamawa ta dauke nata kwanukan takai kitchen ta dawo ta kwanta, tana danna wayarta sai lkcn ya fito yana hamma ya dubesu suma shi suke kallo ya zauna a kusa da ita yace “yunwa mijinki yakeji amarya" kifa wayar tayi a cikinta tace “inajin akwai abinci a dinning"




Miqewa yayi ya nufi dinning din ya zauna ya bude food flast din yaga wayam ya kallesu Suma suka kalleshi suna miqewa sukace “to yaya saimunzo cin na dare" juyawa yayi ya kalli Hudah yace “Ki tashi ki dafamin wani abincin wannan dai babu" miqewa tayi da sauri tace “babu?" Daga Mata Kai yayi tayi murmushi tace “tabdi aikuwa saidai ka fita ka nemo abinci wlh na gaji ba iya yin wani girkin zanyi ba"
Baice Mata komai ba ya miqe ya sanya kayansa ya fice tabisa da kallo tare da tabe baki ta miqe tayi komawarta daki sai dare ya shigo tayi masa sannu da zuwa ya amsa Mata babu yabo babu fallasa ya ajiye kayan daya shigo dasu ya nufi bedroom yayi wanka ya dawo ya zauna tayi sallar Isha tayi shirin kwanciya tazo zata dauki wayarta ya janyota jikinsa ya kwantar da ita yace “kamar akwai abinda yake damunki ko?"




Girgiza masa Kai tayi yace “ok don Allah kada ki tankawa su Abidah duk abinda zasuyi Miki kiyi hqr mama batason bacin ransu sannan ki rinqayin girki dasu harma maman ana Kai mata bakiga fadan da tayimin ba dazu dana shiga wai anyi mawa yayanta wulaqanci akan abinci harma kinyi musu gori kince kayan abincin a daga gdanku kikazo dashi" janye jikinta tayi tace “kuma kai ka yarda nayi musu?" Sake janyota yayi yace “ya zaayi na tabbatar tunda bana gurin nidai nasan matata ta gaji arziki batada halin matsiyata" daga haka bai sake bata damar cewa qalaba ya hade bakinsa da nata ya fara tsotseta da sarrafata sunyi nisa sosai sukaji an banko qofar suka miqe da sauri tana gyara rigarta Mama tayi tsaki tace “aikin banza qiba a muqamuqi wahalalle sallamamme daga shigowarka harta fara lalubeka wannan bazata barka kayi qibaba, kika wani tsareni da idanunki na karuwai ki tashi ki dafamin ruwan zafi kisamin a flast dinnan zanyi wanka dashi"
Saurin dagowa yayi yace “amma mama duk yayanki ki rasa me dafa miki ruwan wanka saikin tsallako titi kin taho nan?" Karkacewa tayi tace “yanzu dai tuhumata kakeyi kenan ko saboda nasa matarka aiki ko?" Miqewa Hudah tayi tana maqale qirjinta ta dauki hijjab ta sanya ta nufi kitchen ta dora ruwan zafin zuciyarta na suya tana tunanin wanne irin dangin miji Allah ya hadata dasu a haka ta tafasa ruwan ta zuba a flast din ta dauka takai Mata ta karba tace “kin taimaki kanki Kuma idan naje naji bai tafasa ba komai dare saina dawo"
Hudah kam taga tasku tana fita ya rufe qofar da key ya janye matarsa suka shige daki yanata rarrashinta saida komai ya kammala shidai yana samun gamsuwa 100% itakam tsokanota kawai yakeyi yau mararta har ciwo tayi ganin hakanne yasashi dole ya rinqa amfani da yan dabaru ya samu yaga ta samu gamsuwa sannan ta tashi tayi wanka shidai baiyi ba da janabarsa ya kwanta abinda bata taba gani ba gurin Shattima iyakar jarabarsa indai ya kwanta da mace sai yayi wanka yake bacci.




Washegari su Aunty Ubaidah sukazo da Amba ta yini tana murna duk da bata samu zama ba saboda hidimar gurkin da taketayi ranar Amba taga ikon Allah qannan mijin yarta kamar zasu takata sukazo suka dauki abinci suka tafi bayan fitarsu ne ta zauna suka taba hira nan suke sanar da ita ashe tun ranar da aka kawota Shattima yana kwance baisan waye akanta ba tausayinsa ya cikata tayi qasa da kanta tana share qwallah magunguna Amba tabata sukayi sallama suka tafi suna fita ta dasa gurbin kuka tananan zaune tanata yi Musaddam ya shigo ganinta haka yasashi qarasowa da sauri yace “lfy waye ya mutu?" Cikin zaquwa tace masa “Uncle" gabansa ne ya fadi yace “to me Kuma yayi?" Dagowa tayi tace “don Allah kakaini na dubashi bashida lfy baisan ma waye ke akansa ba" ga mamakinta sai taji yayi tsaki yace “yanzu akan wannan zaki dagamin hankali to bazaki ba" yana fadin haka ya shige daki tabisa da sauri tana kuka tana “don Allah Saddam badan ni ba hankalina bazai kwantabs idan banje nagansa ba" cikin masifar kishi yace “idan an rataya ajalinsa a rashin zuwanki to yau ya mutu wlh indai Dr Musaddam ne yake amsa sunan mijinki bazaki duba wannan dan iskan kawun nakiba bakisan dama ciki nake dashi ba akansa zan iya cimiki mutunci fiye da tunaninki sakara kawai da batasan haqqin aure ba daga zuwanki kwana biyu har danginki sun fara gorantawa qannena suna cewa su talakawane kalmar da wannan shashashan qanin babar taki ya dade yana fadamin ‘me nasama yaci balle yaba na qasa harta fara zagaya dangina to kisani inma zaki cireshi aranki ki cire na rabs duk wata alaqa dake tsakaninku har abada idan kalma daya ta shiga tsakaninki dashi ko bana guri ban yafe ba"
# *UMMUH HAIRAN*
[9/26, 7:35 AM] OPEN AYES MULTIMEDIA: *FTROGU24* Kallonsa takeyi cike da mamaki saidai ta kasa cewa dashi komai ta juya zata fita ya riqota yace “bazan rinqa binki dakinki kamar wani yaronki ba ki dawo ki kwanta anan" hakanan ta kwanta babu yanda ta iya tanata jan zuciya shikuma yana danne dannensa a system har batasan lkcn da bacci ya dauketa ba saida ya gama abinda zaiyi sannan ya hauro gadon ya kwanta.
Hakanan ta daukarwa kanta kullum zasuyi waya zata tambayi jikinsa amma bata taba kiransa ba har zuwa lkcn da suka fita Cairo aka dorasa akan magani ya dan samu sauqi ya dawo.
Rayuwarta a gidan mijin nata babu wani Abu na dadi da zata dorar kullum qannensa cikin yimata rashin kunya suke idan tayi mgn shikuma yace batada hqr idan ta sanar da mahaifiyarsa sai tahau sababi tana fadin zata raba Mata kan yaya, duk ba wannan yafi damun Hudah ba aa rashin son ibadar Saddam shine abinda ya fara gallabar rayuwarta zata iya qirga adadin lkcn daya tashi yayi sallah da asuba, Koda tama matsa masa da tashin kashedi yayi mata me nauyi akan cewa kadata qara tashinsa.




Dole ta qyaleshi idan Kuma garin ya waye saidai taga ya shirya ya fice lamarin da yafara sanya Mata kokwanto, lkcn da tayi watanni hudu ta kasa jurewa saboda daren jiya tayi masa mgn akan ibada har cewa yayi

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login