Showing 6001 words to 9000 words out of 10213 words

Chapter 3 - Izzar Mulki Book One Complete Hausa Novel

yasa Fulani daukar waya har zata Kira alhaji Abdul Kareem sekuma tafasa tadanna wata nomber bugu biyu aka d'aga assalamu alaikum Fulani inawuni y gida y memartaba inafatar Kuna cikin koshin lpy...bamaso ja,ira bakitashi gaidamuba seda nakiraki ..afuwan ummi na tubanake insha Allah ma jibi inahanya Kuma,ayola zansauka

Kee nidai duk bawan,nanba hjy Maryam miskilin danki zakisaka yayi,abunda yadace..ido Dr F A yazaro cikin gid'ima jin ance hjy maryam yace ummaty kika kira? Habaa de Fulani

Batakulashiba tazayyanewa hjy maryam komai dayake faruwa har abunda likita yace dayanayin datagansu yanxu..jinjina Kai hjy Maryam tayi cikin alamun jinkunyar surukar Tata tace banishi ummi yihakuri insha Allah zegyara. Mikamai wayar tayi Amma yakasa amsa

Sabida yanzu kokawace takaure tsakaninsa da nafeesat Kamar wacca tasami tab'in hankali

"Kikatse Kiran kawai base kinhadani da ma haifiyataba

Yanakaiwa Nan yayiwa Yan madedetan bears dinta wata mugumar cafka Yana tura daya hannushi cikin pant dinta

Salati granny tasaki tafita daga dakin hartana tuntub'e Kamar zata kifa tana fadin Kinga shegen yaro tunda nagaya Miki agabana ze k'wak'uleta..dariya hjy Maryam tayi kawai takashe Kiran tana mamakin diramar Dan nata da kakar sa..

Tunda hannusa ya sauka cikin pant dinta yajiwurin lamtsam daruwa jikinshi yafara kar,karwa.itako tunda taji hannushi wurin tabude Baki zatazunduma ihu yayi saurin hade bakinsu yashiga kissing dinta ruwanda kebi hannusa kuwa se Kara durmu yardashi sukeyi fingering dinta yafarayi cikin zafi,zafi. zillo tayi dakarfin Allah tafad'a jikinshi ihu takesanyi yahanata..

Kwantarda ita yayi palat kan gadon yad'aga kafafutanta sama yaseta katuwar burar shi cikin gindinta lumfashi suka sauke atare hummmmmm yashige seda yadedeta zamanta ciki tukunna yafara kurd'awa ahankali Yana buga Mata gwatso Steele bakinsu namanne

Dadi ne yafara ratsashi yafara gurnani Yana sauke numfashi sama,sama

Nafeesat kuwa talula duniyar dabataji balle gani wannan katuwar

Shiko Nishi kawai yake dagurnani unmmmm unmmmm unmmmm sekuma yace feena kinajin Dadi ? Eh Yaya wlh Allah dadin Kamar zekasheni ..sakecewa yayi ohhhhhh togayamun ya kikeji. Banma sanyazance ba yaya hakayaketa hak'arta yanamata Yan tanbayoyi

Hannun sa yasaka tsakiyarsu yatabo Yar belunta ta tsakiyar durinta wani mugun ihu tasaki tana k'ank'ameshi Wanda har granny da ke waje seda taji aiko takoma kwasa aguje Takoma oppesc dinshi.


Shima soyake yiyi realize Amma abun yafaskara Nishi kawai yakeyi da gurnani mararsa nakara kullewa seda Yayi awa d'aya da rabi Sannan yasamu yayi Amma dukdahaka besami cikakkiyar gamsuwaba

Mirginawa yayi gefe Yana mayarda numfashi seda sukadauki tsawon minti 15 ahaka kamin yatashi yashiga bayin ruwa yahada yayi wanka yafito wayarsa yadauka yakira Dr Salim yace Dan Allah yaje gida yadauko Masa wasu Kayan.

Kamata yayi yace tatashi tayi wanka bayin yakaita yahada mata ruwan Amma juyowar dazeyi yaga tayi bacci

Shiru yayi Yana tunanin maganar Dr Salim haba kaskedai wani Abu se ciki asheko fitina tasameshi. Dakansa yayi Mata wankan suka fito kayanta yamaida Mata shiko yasaka Wanda Dr Salim yakawomasa..


Suleja



Eh akwai abunzama Yar Nan Kai nura dauko Mata kujera gata,achan..

Yaron da,akakira da nura ne yazo yakawo Mata kujerar roba tazauna tadora k'afa d'aya kan d'aya sa,Annan tadubesu tace "kaii kudakata kuji gargad'ina nakarshe karku ce zaku rusa masu gidaje da hannayenku Ina yimaku
wannan gargadin ne abisa adilcina kukira Wayanda suka sakaku aikin kugayamasu abunda nace insun aminta zasu Basu muhalli tosufadi inayake Niko zantafiyana kuyi aikinku inko kunk'i kukace zakuyimun kafiya to duk,abunda yasameku karkuyi kukadani Kuma wlh Allah kunji rantsuwar musilmiko bawanda zedawo Dede ga duk abunda yasameshi.


Bazamu kirashiba Kuma ayki se munyi duk,abunda zakiyi kiyi aykin banza kawai..Kai dan Allah kushare wannan banzar kuyi aykinku.

Juyawa sukayi sukafarafitarda kayan aykinsu dosar wurin sukayi sukad'aga abin buge gini zasu doka kenan sukaji wani daga cikinsu ya kurma ihu

Babbansu ne yayo kanshi yace su sucigaba da aykin ayko Nan akeyinta Domin duk Wanda yad'aga abun zedokawa ginin kawai se hannu shi ko kafarshi ta karye yafadi Yana birgima abunfa Kamar Wasa seda takarye mutun takwas

Iya tashin hankali sunganshi. na tarane yad'aga zedoka jikinshi se Bari yakeyi cikin tsoro da fargaba cikin hanzari babbansu yace Kai dakata karka doka.tsayawa yayi cak ya yasar da abun

Shiko megidan nasu cikin tsoro da wasi,wasi yak'araso wurin Yasmeen

Duk'awa yayi gabanta yanafadin Dan Allah baiwar Allah ke mutunce ko aljan ? A a miye natambaya isa,she kadena tambayana kaje kuyi aikin ku kawai..wlh munfasa bawani ayki dazamuyi kiyiwa Allah kiyafemu wlh wancanma kuskure ne akasamu barama nakirashi yafada Yana zaro wayar shi se gumi yake hadawa.

Wata nomber yakira bugu biyu aka d'aga tareda fad'in hello Musa kunkammalane?ah,ah ranka yadad'e wlh akasi akasamu Nan yazayyane Masa abunda yafaru.

Tsaki yaja yanafadin waizancen banza kujirani ganinan zuwa bejira amsarshi ba yakatse Kiran

Komin 10 basuyi da wayarba segashi yak'araso wani saurayine Wanda baze wuce sa,ar Dr Faisal ba k'yak'k'yawa ne shi gaskiya domun bak'arya yahadu iya haduwa

K'arasowa yayi wurin cikin tak'ama da jinkai yace inatake yarinyar..gani anan cewar yasmeen. Waigawa yayi inda take tsaye tana girgizar jiki.wasu miyagun yawu ne yahadiye tareda tasbihi ga Allah madaukakin sarkin daya halicce wannan malittar


Kai kwad'a yayye rufe bakinka muyi magana Dan abunda kakwallafa Rai daga ganin farko bahuruminka bane kwalelenka mamallakin na,nan zuwa garesu tafad'a tana Kara girgiza tsayayyon breas dinta.

Rufe bakinsa yayi cikin borin kuyar abunda tacemasa yace to mikeke dashi Wanda zesa nasaki Baki harna k'yasa fitsarar,riya? Babu ko? Tobara Naga ko dagaske babun

k'arasowa tayi wurinshi dama tund'azu tacire zumbulelen hijab dinta rawa tashigayi da tuma,tuman breas dinta tana juya boom,boom dinta ba inda jikinta ke motsi sesu kawai Kamar zasu Fado k'asa

Runtse idonsa yayi da,azabar k'arfi yayin joystick dinshi taharba Kamar zata tsaga duka tufafinshi tafito atake jikin shi yafara rawa idanuwan shi sukayi jajir suka k'an,k'ance

Bushewa tayi da dariya bayan tadakatar da rawar takalli sauran mutane tanafadin abunda nafada ya tabbata ko gazahiri dai kungan...shuru tayi sakamakon ganin duk wayanda allafiya sunshiga irin yanayin dayake ciki.. tsuuuuuu tsaki taja tace jara babbu kawai

Kusada wannan saurayin tasake dawowa tace Kai saurareni domin inada abunyi. Firgigit yayi kamar Wanda yaga abin tsoro yanafadin so.sorry baby ..waye babyn taka Kama coceni wlh baby mijinta dai gyara zancenka..okk sorry

Kai detashafa kakira Wanda yabaka kwangilar yin aykin domun nasan banaka bane kagayamasa sakona Kuma ina nan kanbaka na inyashirya siyamasu sababbin gidaje ko kudin daze sema,masu wasu gidanjen inde zeyi hakan tobaruwana yazo yayi aikin shi inko bahakaba wlh bawani mahaluki daze rusa masu muhalli yamayarda su kantiti be,isaba koshi waye.tak'arashe zancen tana birkice idanu

"Okk badamuwa zangaya Masa yafada Yana zaro wayarsa. Budun duniya yayi Amma Anki adaga.kallan ta yayi yace wlh bed'aga wayarba Amma zangaya Masa insha Allah Kuma nayi maki alkawarin bazamuyi ayki ananba se ansama,masu muhallin Kamar yadda kikace.

Good kayiwa kanka nasifa tafad'a tareda walwale hijab d'inta tasaka takawa tayi wurin dattijawan nan tagaya musu suyi hak'uri bawanda zetadasu se,anbasu muhalli.

Godiya sukashiga yimata harda kukunsu. Lallabasu tayi Sa,annan tayimasu sallahma


Hartajuya zata tafi tasake dawowa takalli sauran ma,aikatan da basuji rauniba tace susaka ,Amayar masu dakayansu da,akafitar..to yanzun,nan kuwa cewar babbansu.

Juyawa tayi ta tafiyarta tanacikin tafiya ne tatuna da,aiken mamar murmushi tayi tace "mamar Yasmeen sekiyi hak'uri fa inde bilkisu nakusa

Shiko saurayin dasuka kira cikin hanzari yashiga motarsa yatada yabibayanta Amma begantaba yayi dubiyar duniya begantaba haka yahakura yatafi dizammar ko Ina take agarinnan seya nemota ya aura


Suko ma aikatan gabaki d'aya sumayar musu dakayansu sun Kuma kira ambulance takwashe way'anda suka karye sunkira masu gyaran mota sugyara musu motocin aikin su Amma abin mama anatada motocin suka tashi batare da,anyi masu komaiba nansuka K'ara yarda wannan yarinyar aljanace ba mutunba

Addu,ar Neman kariya daga aljannu suka shigayi na Allah yakare su kartace zatabisu gidajensu Dan Koda ba,afad'aba kasan aljanace. duba dayanayin halittarta Dan tunda suke Basu taba ganin mace mekira da kayan marmari irin nataba uwa uba kyawon fuska ita ba faraba Amma albarkar farare..



Mama ce tsakar gida tund'azu hankali duk atashe tayikiran wayar Yasmeen taji wayar ad'akinta Kuma takira hajiya sa,a Amma tacemata tund'azu Yasmeen tabaro gid'anta yanzu anyi awa hudu da fitarta.

Duk hankalinta yatashi Kamar daga sama taji......




Yanzufa akafara caskalen badakala na gaba karkibari abaki lbr



___________


Wannan novel na kud'i ne
#300 zakibiya na katin mtn..vip ko vtu. Spc group #500 kacal kabiya tawan Nan nomber *08062979421*




Inkin Saya karkifitar min da novel pls duk meso tabiya kudinta zatasameshi har karshe insha Allah





Autar alheri....
'?
'?

>?4?<ط?
>?4?<ط?

*IZZAR MULKI*
>?4?<ط?
>?4?<ط?


By Yasmeen Ahmad

(>?p?Autar alheri>?p?)


*ALHERI WRITERS ASSO*

A*W.A



https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap




Free page


Page 13 & 14


___kamar daga sama taji muryar bilkisu bayanta dumin su iyayen Yasmeen suna gane muryarta data bilkisu

Juyawa tayicikin hanzari tana kallanta..mama kiyi hak'uri natsayarda ita ahanya wani rashin adalci ne Naga anayi Kuma kinsa bana gani nak'yale so I'm so sorry tana gamar fadan hakan taficewarta Yasmeen tazube tana bacci.



Masarautar yola

Yarima Ali ne da k'annen sa sadam ke zaune agaban mahaifiyarsu wato gimbiya Jamila abokiyar zaman Fulani


Sadam ne yagyara Zama yace "Umma hamma Abdul fa yanamasarau tar nan.

What? Yana masarautar Nan fa kace..eh yana,nanko Nan dazu muka ganshi aturakar memartaba damukaje gaidashi..hummm tasauke ajiyar zuciya wato k'arya bokannan keyi dayace shida yola har,abada humm inyasan wata aybesan wataba
Zan saka jekadiya tayimana sabon shiri.


To Ina Dan iskan Dan nashi kobadashi yazoba? eh maybe batare sukazoba Dan bamu gansshiba Kuma ko Fulani Bata dawoba..

Okk kunsanme? Ah,ah cewar aliyu

In fulani tadawo gidannan inaso kuyi maganar zakuhada y'ay'anku aure ma,ana zaku hada Faisal da Samira ko da hafsat dukde yadda kuka tsara kunganeko.

Eh to Amma umma miye fa,idar hadasu aure da yaron da mukatsana?

Humm bazaku gane bane se gaba ..ok to zamuyi yadda kikace .to kutashi kuje inkunje kusaka aturomin jakadiya .to sukace atare sukafice



Suleja


Yautakama satin su Yasmeen biyu da yin fada da mlm bash Kuma yaune aljana bilkisu tamayar masa da
Bayan ta mayarmasa tayimasa kashedin dukranarda yabari tasake cireta to shida ita har abada..yabata hak'uri tareda yimata alkawarin baze sake yin wani abun batanci ko cutarwa gawaniba.


Yasmeen ce zaune a school dinsu itada k'awayenta Aisha da shamsiya

Fad'a da nasiha sukeyiwa shamsiya dazatayi aure sati me zuwa

Aisha ce tace k'awata kireke mijinki Kinga aure ba,abun wasabane kikuladashi kisauke duk wani hakki nashi da Allah (s.w.a ) yadora Miki karkigajiya dashi belantana kibawa wata macce da mardazata shigo maki gida kikula da iyayenshi da dangin shi karki zamto merowa..kumakarki d'auki reni gakowace shegiyar kanwar miji ko yayarsa ba ko uwa intakawo Miki wargi caskala ta awuce wurin bazata sake shiga shirginkiba cewar yasmeen .


Hhhhh haba k'awata wannan wace iriyar hudubace ? Wlh Isha gaskiyane intasake masu gasata zasuyi Amma insun nunamaki so toki rungume abunki hannu biyu

Kuma bara kiji ingaya Miki wlh Allah dazarar andaura muku aure ki ajiye kuya gefe karkiga ankaiki kina amarya kirinka noke,noke kinajin kunyarshi ko rinka raki inyanemeki wlh ahir d'inki karma kifara kisaki jiki damijinki kibayarda Kaya kikarb'i Kaya yarinya karkibari kunya tacuceku ko benemekiba inkina bukatar abunki kinemeshi da kanki halalne

Karki saki jiki kice komai shizeyimaki kinad'e hannayenki kina kallansa shizeyi kidinsa yayi rawarsa ah,ah duk wani abunda zeyimiki inkin iya kiyimasa Wanda yafishi dahaka Zaki zautar dashi Ki Kama abunki ahannu


Barima inbayarda nomber ki asakaki cikin group din matan Sunnah kiga yanda akeyin abubuwa gamiji da yadda akeyin shocked dinshi seya kuwata da yadda Zaki sarrafashi cikin sauki ingaya Miki

Amma karna saka,asakaki ciki watarana kice niba matar aure bace Dan basusan banida aureba Kinga kamin nayi nawuce wurin..


Hhhhhhhhh shegiya Yasmeen Amma bakida dama wlh duk Wanda ya aureki yamore.. humm kedai Bari zauna kallan ruwa kwado yayi maki kafa ..

Ah,ah Kam aynima sakani za,ayi nakoyi wasu Abu,buwan..Dade yafiye maki Kuma kinsan wani Abu shamsiya wlh kidena bacci da pant sabida yanasaka gindinki bashi,bashi Kinga wurin tsokace Kuma Bata Shan iska inkin wuni da pant to karki kwana dashi domin wurin yasami damar Shan iska sosai Kinga yawuni rufe ya kwana Yana Shan iska bayanda za,ayi yayi wari Kuma karkibari turaruka suyanke Miki da humra hadin barno kinji ko.

Kinga yau Dana koma gida zantafi Abuja gidan anty feena jiya kakar mijinta takira mama take Gaya Mata batada lpy sosai so innadawo dawuri zanhada maki dakaina inko bandawoba zan gayawa Isha kayan seta hada maki.

Humm to k'awayena nagode sosai da shawarar ku Kuma insha Allah zanyi ayki da,ita. amma Yasmeen kinsanfa ance nafarko akwai wuya sosai.

Eh hakane Nima naji ana fadar hakan Amma ay daurewa zakiyi iya nafarkonne kawai daga wuya ayse dadii ko..tafad'a tana kashe masu ido d'aya.dariya duksuka saka suna tafawa

Humm kudai kubari kawai wannan abar ko inasameta nafara Mata tsotsar lollipop hunm Allah seyanemi maceta.

Hhhhhhhh sukokama kecewa dadariya Aisha tace wlh Yasmeen bakida dama ko Ina kikaganta kikasan k'atuwace ? Nataba ganinta awayar anty feenah yanzuko tazahiri kawai nakesan gani ..to Allah yasa munada rabon ganin dan semuna darabon yin aure aduniya inrayuwarmu takai..hakane gaskiya to ameen ya Allah Nan sukacigaba da tattaunawarsu tak'awaye .



Abuja

Ciwon nafeesa sed'a gaba yakeyi yayinda wutar jarabarta kek'ara ruruwa abunfa yafara bawa Fulani da Dr Faisal tsoro domin ko gaban dady ne wato alhaji Abdul karem nemansa takeyi .

Abon yawuce ace jarabar ciki sedai wani abun daban. Dady yakira hajiya Maryam yagaya Mata tadawo cikin satinnan ..

Fulanima takirata tagaya Mata halinda akeciki da nafeesat. tace Akira malaminta wato mlm Ahmad kenan abbah su Yasmeen agayamasa halin da,akeciki

Towai waye mlm Ahmad ?
Miye alakarsa da gidan shugaban kasa?

Mlm Ahmad mlm ne na addini islama yanada sani sosai akan Abu,buwa da,dama way'anda Allah ya horeshi Dasani D'an asalin barno ne k'abilar shuwa

Malamin su hajiya Maryam ne tunsuna issilamiyya shiyake karantardasu masanine sosai Kuma Allah yasaka Masa kaunar Maryam Dan tanada ilmisosai kuma y'ace ga aminin shi.

Har Maryam tayi aure bata yada malamin nataba shiyasa ranar da alhaji Abdul Karim yafara samun matsala cikin gidansu nasauta. shitafara sanarwa domin tana kallon abun kamar asiri hakako akayi

Shiya rinka bawa alhaji Abdul karem temako har asirin yasakesa.

Kuma hajiya Maryam ita tabukaci da mlm yabawa Dan ta auren yarshi alokacin yayan shi ukku ne dama matarsa daya

To Koda takawo wannan bukatar ya aurarda safiyya saura nafeesa da Sha,awanatu wato Yasmeen Kuma alokacin Yasmeen bata Isa aureba shiyasa yabata nafeesa
Kunji alkarsu da mlm Ahmad


Yaune ummaty tasauka Nigeria cikin garin Abuja kuma yaune Yasmeen takamo hanyar Abuja Dan kawoma Yar uwarta maganin da mlm yahada Mata .



Zaune suke cikin tanga memen perlonsu granny da dady se Faisal da nafeesat

Tasowa nafeesat tayi kusada Dr F A tazauna. komai becemataba domin yanzu yasaba dayanayinta. hannu shi takamo tatura cikin rigarta tana murzawa ga breas dinta.

Tashi dady yayi yashigewarsa granny cedai Taki tashi setaga k'om. Fitoda breas din tayi tanasaka hannusa danata tana murzawa .

Soyake yamayar Mata da nonon Amma mulki da jinkai sunhana yamaida ko yayi Mata magana tamaida Amma yakasa bode bakinshi.kamar amafalki yaji sallah mar.......



Hummmm kowaye yayi sallahma =?D?



___________



Wannan novel na kud'i ne #300 zakibiya na katin mtn..vip ko vtu..spc group #500 kacal Zaki biya karki Bari abaki lbr inkin shirya biya kibiya tawan Nan nomber *08062979421*



Inkin Saya karki fitarmin da novel pls=?O?duk wadda keso tabiya kudinta zatasameshi har karshe insha Allah .






Autar alheri......
'?
'?
>?4?<ط?
>?4?<ط?

*IZZAR MULKI*
>?4?<ط?
>?4?<ط?


By Yasmeen Ahmad

(>?p?Autar alheri>?p?)


*ALHERI WRITERS ASSO*

A*W.A


https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap



Free page


Page 15 & 16



____kamar amafalki yaji sallahmar ummty

Yunkurawa yayi cikin hanzari zemik'e tsaye kartagansu ahaka. Amma Ina nafeesat tayimasa rikon hohun goro yayi,yayi Amma yakasa kwacewa sekace mutun gomane suka rek'eshi..

Cikin bacin Rai da jin kunyar mahaifiyar tashi yad'aga d'aya hannun ze zabga Mata Mari ..

Kai,Kai,Kai son miye haka? Shine tarbar dazansamu daga dawowana kamararmin y'a agabana mitamakane ? Kallan hannusa tayi dakekan breast din nafeesat Gaya Kuma dukta cukuy,kuyeshi tana zubda hawaye.

Girgiza kanta kawai tayi tanamejin tausayinta tace Wai baxaka Dena wannan bak'ar zuciyarba son. Miye laifin ta aciki dazaka mareta

Abunda takema Haram ne ko halal? matarkace fa Kuma lalurace kaikan,ka kasan idan ba laluraba ba,abunda zesa tayima hakan.

Kamo hannu nafeesat tayi tace zonan y'ata kyaleshi kinji zomutafi inbaki tsabarki. Fisge hannunta tayi dakarfi takifashi kan wandon shi tana neman kamo joystick dinshi .

Cikin wani mugun sauri ummty tajuya tahaura sama.granny dake zaune tund'azu tana kallansu tabibayanta

Shiko Dr F A dafe kansa yayi cikin bacin Rai da jinkunyar abunda tayi masa agaban mahaifiyarshi.

Kallanta yayi danufin zazzaga Mata masifa jintana k'ark'arin tura hannuta cikin wandonshi

Seyaga kuka takeyi tausayi tabashi domun koshi yanzu yasan cewa abunnata akwai ayar tambaya aciki..jintakamo

Ummty nashiga dakinta tazauna kangado tafashe da kuka .Fulani ce tashigo dakin da sallahma abakinta ganin halinda surukar Tata kecikine yasatakaraso cikin hanzari zamatayi kusa da,ita tajawota jikinta tana bubuga bayanta alamar rarrashi

Sedataga tasami saukin kuncin datakeji azuciyarta sa,annan tad'agata tace "Maryam kiyi kuri komai yayi farko yanada karshe karkisaka wannan abun aranki yazo

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login