Showing 3001 words to 6000 words out of 10213 words

Chapter 2 - Izzar Mulki Book One Complete Hausa Novel

Allah kadai yasan ko Yaya nawa ze Bata dakuna hukunta mashar,rantan cikinku da ba,abunda zesa surink'a cutardaku Niko duk inda azza lumi yake inde Allah yanunaminshi seya D'an,d'ana kud'ar sa wannan alkawarine..

Hakane bilkisu Amma addu,a zamuyi masu Allah yashiryesu yanzude kemayar da b'arnar dakikayi kinji...ah,ah mlm zan maida Amma bayanzuba wlh seyagane kuskure b'atawa mutane Yaya yanda ko biyansa akayi Dan yayi Zina bazeyiba tana gamafadar hakan tayi wata muguwar attush,shawa merazanarwa Yasmeen tazube wurin somammiya itama...numfashi mlm yasauke yadube sauran mlmn yace kuyi hak'uri Koda Yasmeen Bata makarantarku Allah yakawo bilkisu Nan seta hukunta azzalumi Kuma ba yanda zamuyi da,ita dumin musulmace tasan Allah fiyeda yadda muke ganin musanshi Kuma Yar sarkice sa,annan tana yak'i darashin adalcine damasu fakewa da addini suna zalumtar bayin allah

Yana kaiwanan yace abashi ruwa jiki nabari suka bashi ruwa shafawa kowannesu yayi Yasmeen tafarka tana magagin bacci yayinda mlm bash yafalka Yana iface,iface da bawa aljana bikisu hak'uri

Mlm yace kanatsu yaro bilkisu tarigada ta tafi abunta kanatsu kakoma ga Allah kadena sab'on Allah domun Zina tana daga cikin manyan kaba,irai katuba sabida Allah basabida abunda bilkisu tayimaba Allah Yana kallan zukatanmu Kuma megafarane muddin katuba dominsa Kumada alkawarin bazaka sake komawa zunubi ba kajiko

eh naji mlm Kuma wlh natuba bazansake aykata barnaba..tonaji yanzu kurakashi gida Kuma kayita istigifari kana Neman yafiyar Allah .

To mlm ngd Dan Allah mlm kabata hak'uri wlh bazan Kara ba..to shikenan zata hakura ay

Kamashi sukayi aka,sakashi mota akayi gida dashi

Itako Yasmeen Aisha ce dawata k'awarsu fauzeeya suka rakata gida tareda rakiyan mlm baban Yasmeen


Abuja

Zaune yake cikin tanga meme oppesc dinshi Yana duba marasa lpy cikin izza da tak'ama wayar sa ce ke ruri bekulaba seda yagama duba yarinyar dayake dubawa sake Kira akayi nanma shiru be kulaba seda,akakira wajen sau shida san,nan yad'aga yak'ara akunneshi batare dayace komaiba

Mekiranne yaji shirun yayi,yawa yace hello Dr hello kanajina kuwa? Uhmm yafada atak'aice

Amma wlh *FAISAL* mugun danrenin hankalinekai inbatsabar rinin hankaliba nakira kak'i kadaga seda kaga dama Kuma ka Dagan Ina hello hello kashareni wato ga Dan iska ko..

Kai nifa banasan hayaniya dukkawani cikamin kunne bakinka kociwo bayayine habaa Dan Allah

Eh hakama zakace to kodai kahau network ne nakatse maka..

Salim banasan iskancifa dama bakada abunfad'a kakirani yafada Yana k'ok'arin kashe wayar

Ah,ah karka katsenmun waya dama zan tambayekane anjima zaka shiga faty amjad ? Eh maby zanshiga in dady bedawoba domun inyana gida zece natafi nabar waccan ita daya Kuma kagafa Yar sa ido Nan nagidan batakomaba..

Wai Fulani kake nufi ?eh kojiya seda tayita yimin surutu kasan tsofaffin Nan ba,aiyamusu...hhhhhhh hakane hala tayima zancan haihuwa ko Dan nasan bazewuceshiba..eh Wai harda fadan Wai zatasaka adubani kobanada lpy kowazata saka oho.

Hhhhhhh Allah gwanda tasaka adubaka Dan Allah ranar daxa,ayi dubiyarnan kakirani pls.tsuuuu tsaki yaja yakashe wayar.....



______________

Yanzufa akafara wasan karkubari abaku lbr
Wannan novel nakudi ne
#300 na katin mtn...vip ko vtu...spc group #500 kacal zakibaya ta wannan nomber *08062979421*




Autar alheri.....
'?
'?
>?4?<ط?
>?4?<ط?

*IZZAR MULKI*
>?4?<ط?
>?4?<ط?


By Yasmeen Ahmad

(>?p?Autr alheri>?p?)


*ALHERI WRITERS ASSO*

A*W.A



https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap



Free page


Page 7 & 8



___yana katse wayar Kiran granny nashigowa wato Fulani shareta yayi yaki dagawa

"Wannan tsofuwar matsalace wlh sekace ba mata sarki ba tazo tawani sakani agaba komizammata Inna daga wayar oho.duk acikin ranshi yake zancen.

Acan gidan ko nafeesa ce ba lpy shene granny kekiransa yak'i yad'aga sedatakira wajan sau shida bed'agaba hakura tayidakiran takira abban shi alhaji Abdul Kareem

Koda takirashi bayama garen yana masautar yola gurfane agaban me martaba Yana mashi fadan yabar matar shi ta,tare kasar waje dazama anbargida ba macce amatsayin shi na shugaban Al,umma

Shiyasa harta katse bed'agaba shima seda tayimasa wajan Kira hud'u baya d'agawa ran Fulani fa yakai k'ololuwar baci Dan aganinta da gan,ganne sukak'i d'aga wayar

Dereba takira tasaka hadimanta Mata suka sakamata nafeesat amota tace akaisu hospital din Dr Faisal acewarta intakaimai ita karya dubata yabarta tamutu


Achanko masarautar yola bancin memartaba yagama mishi fadan ya russuna yabashi hak'uri dayimai alk'awarin cikin satinnan zata dawo..sallahma ne yashigo bayan yakwashi gaisuwa yace Allah yak'ara nisan kwana yarima Ali ne da yarima sadam keneman ayimusu iso.. hannu yad'aga Mai alamar ashigo dasu. Angama ranka shidad'e

Shigowa sukayi bayan sugaida memartaba suka gaisa da Dan,uwannasu bayabo bafallasa suna jifarshi dawani mugun kallo me ma,anoni dayawa wanda sukadai sukasan misuke nufi..


Suna Isa hospital din aka amsheta cigin gaggawa sani matar megidansuce Kuma gashi tagalabaita sosai tafita hayyacinta emagenncy akawuce da,ita cikin gaggawa Dr salim yafara nemanshi awaya Amma baya d'agawa oppesc dinshi yanufa

Yanashiga yaganshi kwance akan gadon dayaka duba marasa lpy Yana murk'ususu

K'arasowa yayi cikin wani sabon tashin hankali yanafad'in Dr F A dama Koda muke waya bakada lpy ne ? Mikedamunka? yunk'urawa yayi zetashi cikin sauri Salim yakamashi yatashi zaune .F A mikedamunka? Salim yasake tamabaya.."no bawani Abu miyasa kadameni dakira Wai inkakira ba,adagaba bazaka hakuraba tsuuuu yaja tsaki.

Kaifa Dan iska ne wlh yanazo nasameka haka kacemun wani Wai ba,wani abun kaide kawai fitinarkace tamotsa ibada iskanciba mutun da matarsa yazauna da lalura ajikin shi hartazamemai matsala sabida tsabar jinkan masifa

Kaikasani sekataso nafeesat ce Fulani takawo ba lpy Kuma wlh ma asome take nikama dagamun hankali kasa namanta daciwon nafeesat

Kataso muje kadubata nabar Dr khadeeja da amjad sunfara dubata okk kaje kawai tunda amjad nawurin ay zedubata dakyau ayiduk abunda yadace Nan da minti 40 zanzo. yafad'a Yana cijzon lips dinshi nak'asa

Ni wlh nasan bakada lpy Amma IZZA tahana kafadama balema,adubaka

Biri mukare da nafeesat mudawo kanka yanafadin haka yafice...


Kwanciya yasakeyi shiko Yana had'a gumin azabar dayakeji ajikinshi

Koda Dr salim yakoma room dinda nafeesat take hannu yasaka suka dukufa kanta seda ta farfad'o sukayimata gwaje,gwaje da duk abunda yadace.sannan sukafito sunafitowa granny tatare amjad tana tanbayarshi Mike damunta shiru yayi Yana tunanin yagaya Mata ko karyafad'a

Katse mishi shirun tayi dacewa kaga yaro karkayimun karya kagayamun gaskiyar abunda kedamunta..okk mama. Amma gaskiya mijinta yadace agayawa.

Mijin banza da wofi tun yaushe muke nan yazone? Kuma nasan yanacikin asibitin,nan yak'izuw...ah,ah Fulani afuwa mukenema wlh yana,nan Amma shima bashida lpy Dan Allah kiyi hak'uri cewar Salim

Ash,Sha ko mikedamunsa? Yanzude zamu dubashi semugayamiki..tokufadamun Mike damun matarsa. Okk to muje oppesc dinshi kizauna se inyimiki bayani agabanshi Kinga shima zeso yasan Mike damunta..eh hakane mujeto Allah yasa muji alkhairi.ameen ya Allah


"Kai Dr bakada hankaline sirrinsu zakagayawa wannan matar? Eh Mana aygara agayamata kozatasaka shi yacanja kakarsa cefa.okk badamuwa


Suleja

Yasmeen zo Dan Allah kiyisauri kikar b'omin Kinga Rana tayi..to mama key motana nake nema banganshiba

Key Kuma ba mlm yahanaki Hawa mota kekadai ba

Maza zokitafi kihau adedeta..fitowa tayi tana k'u,k'unai takarbi kudin tafita acikin shigarta takoyaushe riga da wando iya k'wabro se k'atoton hijab hark'asa

Taje takarb'owa mamarta sakon ahanyarta tadawowane tahangi dandazon mutane satayi Dan adedeta yasauketa tadunfariwurin kaitsaye tana k'arasawa taga wasu dattijawa tse gefe suna hawaye gawani tsoho yanayiwa wasu mutane magiya Yana kuku Amma ko kallone basuyiba

Kusadashi taje tariko hannu shi tace baba lpy ? Miyafaru kake kuka?



Abuja

Sunashiga oppesc dinshi
Granny tayi kanshi ganin halin dayake ciki fadin takeyi sangami miyasameka?

Tashi yayi zaune cikin karfin Hali yace granny bakomai fa yajikin nafeesat? To nafeesat jiki dasauki munzo mane agayamana Mike damunta

Gaka munsameka ahaka kanafadar Wai lpyr ka k'alau Kai duk irin Dabi,un sarauta suke yawo akanka naka sunmafi na sarautar kahada biyu harda na mulki ko?

Granny matsala kizauna amjad zeyimaki bayanin mikedamunta yafadi hakanne danyakauda wannan surutun nata..

To ay shikenan

Kujera Salim yabata tazauna. yace Fulani nafeesat tana daukeda juna biyu natsawon wata ukku. Kai Masha Allah alhmdllh Allah nagodema Ashe zanga jinin sangami

Shima Dr F A bak'aramun farinciki yayi ba domun Allah yasani Yana masifar San Yaya

Salim ne yacigaba damagana sa,annan Kuma ciyon zuciyartane yatashi Kuma yayi tsanani gaskiya sabida haka Dole akaucema wasu abubuwan dazasu rika B'ata Mata Rai arink'a yimata abunda zesakata farinciki kamin Allah yasauketa lpy se ayimata ayki ..

Innalillahi wa,innailaihiraji,un
To Allah yabata lpy Kuma yasauketa lpy ameen ya Allah cewar Dr F A

Atare suka kalleshi Kuma sesukaga Kamar bashi yayi maganarba.

Se ciyon marar dakumatakeyi Wanda shiyajazamata har ta suma wannan cikin yazomata dawani yanayi Wanda Kai Dr kasan hakan gamasu ciki

Cikinta meyawan Sha,awane tana bukatar arik'a yin sex da ita akai,akai to Sannan zatabar ciwon Mara Wanda akallah ko ba,ayi dayawaba ayi ko sau ukku ne arana

What? Sukaji muryarsa mikake nufi Salim ? Kaidakata miyenawani razana sekace Wanda za,arika dinar Naman jikinsa ko dai dagaske bakada lpyr ne?

Haba granny waimiyasa kikemun hakane dabanida lpyr zakiga cikinne?

Dubansa yamaida ga Salim yace wannan wace iriyar maganace sex sau ukku arana sekace wani inji...dakata F A banasan renin hankali ay duk abunda kenan kasani kaje kasake gwadata Mana seka tabbatar Yana kaiwanan yafice daga oppesc din amjad mayabi bayanshi..shiko kansa yadafe Yana Mai,maita innalillahi wa,innailaihiraji,un..


Suleja

Kagayamun baba pls =?O? Yan,nan kibasu hak'uri kallahkiga zasu rusa Mana makwanci da wurin sana,armu ya Allah kacece mu>?2?.what?....




Hummm wanikaya se amale rikita rikita kenan anawata gawata



____________

Wannan novel nakud'ine
#300 zakibiya na katin mtn... Vip ko vtu....spc group #500 kacal zakibiya karki Bari abaki lbr inkinshirya biya kibiya tawannan nomber *08062979421*


Inkin Saya Kar afitammin da novel pls =?O?




Autar alheri......
'?
'?

>?4?<ط?
>?4?<ط?

*IZZAR MULKI*
>?4?<ط?
>?4?<ط?


By Yasmeen Ahmad

(>?p?Autar alheri>?p?)


*ALHERI WRITERS ASSO*

A*W.A



https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap



Free page


Page 9 & 10


___what? Babah mikake nufi fahimtardani pls. Tafada cikin d'aga murya

Daya daga cikin dattijawan Nan ne yak'araso wurin yadafata yanafadin abunda dekikaji yarinya shiyake nufi zalunci ne kawai irinna matasan zamani shiyasa yabada umurnin arusa Mana muhalli batare ansama,manawaniba.

Tafdijam ay wlh basu,isaba.cewar Yasmeen Kai suwaye suka sakaku yiwa bayin Allah rusau? Masu iko da mulkin gasar. Wani daga cikin ma,aykatan yabata amsa

To baza,ayi wannan aykin nazalunciba in ayki kuke sanyi dagaske to kubasu muhalli idan sun amince sekuyi aykinku

Bawanda yasake kulata cikinsu

Sake magana tayi se,asan,nan wani Wanda bashi yayi magana dazuba yace waike miye naki aciki? Inace tambaya kikayi akabaki amsa kinzo dukkindamemu kiwuce kikama gabanki kamin infallaki anan

"Zancen banza kenan ay wlh ba inda zanje sekun dakatar da aykin Nan Dan wlh Allah bawanda ya,Isa yayi zalunci agabana.

Eyeeeeee lallai kinrik'a to inkin Isa keko kihana muyi aykin Dan Allah mugani.kai Ibrahim ku tada motar Nan kurusa gidajen ammafasa fito dakayan arusa harkomai komai naciki

Gyara tsayuwarta tayi tacire zumbulelen hijab dinta kana tace "Wanda yafasa acikinku baya kaunar Allah kurusa nagani tafad'a cikin tsiwa dasan fitina

Cikin tsawa dabayarda umurni babban cikinsu kefadin Wai mikukejira ne kuntsa beyewa wannan jinjirar kuyi aykinku mana..okk motarce ay tak'iyin key bansan miye matsalarba...fito muga

Tsohon nanne yazo kusada ita yace y'a ta kyale way'an,nan mutanen basuda Imani karsu cutar ??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????dake kinji bazaki iyahanasu abunda sukayi niyyaba...babah kana yiwa Allah ? Eh Ina kuwa yimasa Y'ar nan..to koma kazauna kawai kayi kallo.

Bamusu yakoma yazauna.suko ma,aykatan sunyi,sunyi duka mitocinsu sunki tashi..hhhhhhhh sukaji dariya

Atare sukawaiga Yasmeen sukagani tsaye tana masu dariyar "kuyide kugaji kubari bamotar dazatayi ayki anan kowasu kuka kawo hakan zata kasance.tafad'a cikin shak'iyyanci

Okk motace dai bazatayi ayki bako? Tobawasu dazamu kawo mudakanmu zamuyishi.

Kaikudebo kayan ayki kuzo dasu yanzu arusa da hannu. yafada Yana zabgawa Yasmeen harara domin shi bekawo komai aransaba

Dariya tasakeyi tace tokurusa Mana mugani banzaye kawai karnukan farautar azzalumai..wanine yad'aga hannu zezafgamata Mari cikin tafasar zuciyar zagin datayimasu.

Gocewa tayi cikin hanzari makar wadda iska yajaye.dubanshi tayi shek'e,k'e tace karkasoma jida aykin da asararrin masugidanka sukasaka,kai kobakace zakatabaniba aiba,barinka zanyiba so kadena sauri zandawo kankane..

Keeee Wai kinsan aykinwaye akeyine? Kinsan Wanda yasakamu aykinne dakike zaginshi. Kinsan koshiwaye garin,nan ke ak'asarnan magaba d'aya? Kikama kanki damutuncin iyayenki inkika Bari zagin dakike Masa yakai kunnensa seya kararda danginkuma gaba d'aya...Niko nasan kowayeshi to barakaji banzaneshi tsinanne marartson Allah metak'ama da dukiyar Haram Yana yawo da hakkin talakawa bisa kansa

To gayamasa ni YASMEEN MLM AHMAD ABDALLAH AZARE nace ba company ba ko masallahci ne baza,ayishi anan ba muddin bawani muhalli akabasuba Kuma nazage shi inyabarni nakai safiyar gobe behaifu ga iyayenshiba..

Kafeta kawai yayi da ido danshi yarinyar tafara bashi tsoro. zesakeyin magana kenan yaranshi sukazo da kayan aykin juyawa kawai yayi yace suje sufara

Gadan,gadan suka dumfari gidajen da shaguna bayin Allah zasu rusa

Kallan daya daga cikin dattawannan tayi dasukayi tsaye suna kallan ikon allah. Tace baba zansami abunzama ?


Abuja

Seda yasami yarnatsuwa kadan yamik'e dafe damara yadoshe room din da nafeesat take Yana shiga yaganta zaune Fulani na lallab'ata Tasha ko Lipton ne setaci abunci Amma tak'i

K'arasowa yayi bece dasu komaiba se ido daya zuba Mata soyake yatambayi jikinta Amma izza da miskilanci sunhanashi motsa labb'ansa hannu kawai yazura yakamo nata tasauko daga kangadon

Kai sangami inazaka kaita ? Jiyanda kakelayi kaikan,ka ba lpyr ce dakaiba Amma bak'in jinkai yahana kamayarda da bakada lpyr sakemata hannu karka kayarda ita Mana

Kokallanta bayiba Bale tasaran zetanka mata yawuce da nafeesa bayi. sabon burash yadauko yasaka Mata makilin yamik'a mata. Karb'a tayi tafara wanke bakin Amma idanunta nasaman wandonshi inda taga tudun joystick dinshi yataso sosai sabida yanayin dayake ciki. My one takirasa cikin muryar marasa lpy

Kallanta kawai yayi batare daya amsaba.koma kiransa tayi akaro nabiyu cikin raunan,niyar murya..na,am mi kike so?

Dan Allah da manzonsa my one katausayamun kacikamin burina karna mutu da wannan burin cikin Raina Allah ma baze barkaba Amma bazanso ya kamaka da laifi inde na hakkinane wlh nayafema sedai wannan abun dashi nake bacci dashi nake tashi inaji ajikina mutuwa zanyi bazanyi wata rayuwa metsayiba nangaba katemakamin pls =?O? =?O?=?O? narok'eka takarashe maganar cikin rauni

Runtse idanuwansa yayi da azabar k'arfi domun kalamanta sunshigeshi tausayinta yarufe ko Ina,najikinshi

Sakebude idanun yayi yamotsa labb'ansa Kamar bayaso yace mikikeso feenahhhh yaja sunan domun yiyiwa kanshi alkawarin komi taroka zeyimata inde befi karfinshiba ko yasabawa addini..duk'ar da kanta tayi cikin jinkunya dumun Allah yasani tanajin kuyar rok'arsa wannan abun Amma batada yanda zatayi tunda shine mijinta Kuma bawani Wanda Allah yahalatta Mata inbashiba

Yaya Faisal joystick Dinka zakanunamin ..yatsinkayo muryarta shiru yayi domun shifa agaskiya yanajinkunyar macce taga girmanshi bama wannanba shigani yake inyabari taga
Dan Allah yaya. Yakoma jiyo muryarta.okk naji zannunamiki shikenan ?eh wlh tafad'a tana murmushi

Shine kiketunani nafeesat haryatada maki ciwonki? Ah,ah .okk naji ammakidena tunani kinji Kinga bakida lpy...to my one nadena kanunamin pls =?O? . Wai anan kibari mukoma gida mana. ah,ah nidai Dan Allah tafad'a cikin shagab'a..okk

Hannu ya,azasaman zeep din wandonshi sekuma yaruntse idanunshi yayi k'asa da zeep din yasab'ule wandon iya cinya. seko gata tahalbo cikin boxers Kara runtse idonshi yayi sabida aza babbiyar Sha,awar Dake dawainiya dashi Amma izza da mulki sunhanashi yasamawa kanshi natsuwa

Barinta yayi ciki boxes yak'i fidda ta waje gaba daya...pls =?O? Yaya .yasake jiyo muryarta.yasalamm yafurta saman labb'anshi

tura hannu cikin boxers din yayi,yafito da ita

Wow ashede abar bakad'an bace shiyasa yake boyonta

K'atuwace tagaske ga kauri ga tsayi wasu jijiyoyine kwance asamanta se lumfarshi takeyi tana Harbin iska

Matse k'afafuwanta tayi da,azabar k'arfi sabida wani Abu dataji ya caki gindinta zuuuttttt sekawai taji wasu ruwa masu dimi nabin cinyarta batasa sanda takai hannu saman mararsaba tana shafawa harzuwa saman joystick din. lumfashi yaja da karfin gaske hummmmmmmm jikinshi yafara rawa saurin dauke hannuta yayi yanafadin ganifa kawai kikace miyakai hannuki wurin? Cikin dubur,burcewa da fitinanniyar Sha,war data tasomata tace my. My ..my one hakkina nakeso pls kabani wlh inbakayimunba zan iya mutuwa Dan Allah .

Zare ido yayi shima cikin gigin Sha,awar yake fad'in cikin hospital fa muke kinada hankali kuwa..

Ah,ah wlh banadashi kawai kabani hakkina inzakabani sekuma tasaka kuku wiwi tana matse kafa.yasalammm yafad'a tareda dafe kanshi

Boxers dinshi yamaida yaja wandoshi yamaida Amma zeep yak'i rufewa kyaleshi yayi hakanan yarik'o hannuta tanatirjewa ahakayajawota sukafito

Granny ce ta,taso tana fadin lpy miyasameta ?becekomaiba yawuce da,ita bakin gadon k'in zaunawa tayi seda yazauna cikin sauri taturashi baya yafadi kwance tasaka hannu tacafki katuwar burar sa....



Tofa nafeesat kokin manta Fulani nadakin ne>??



______________

Wanan novel na kud'i ne
#300 zakibiya na katin mtn..vip ko vtu ...spc group ko #500 kacal zakibiya akwai sark'akiyafa agaba karkibari abaki labari inkin shirya biya kibiya tawan,Nan nomber *08062979421*


Inkin Saya karki fitarmin da novel pls =?O?





Autar alheri.....
'?
'?

>?4?<ط?
>?4?<ط?

*IZZAR MULKI*
>?4?<ط?
>?4?<ط?


By Yasmeen Ahmad

(>?p?Autar alheri>?p?)


*ALHERI WRITERS ASSO*

A*W.A


https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap



Free page


Page 11 & 12



____wani wa,wan zillo yayi murya narawa yakefad'in keeeee banasan iskancifa lpy miyehaka? Duk atare yake Mata tambayoyin. Amma Ina ita kojinsa ma batayi k'ark'arin kawai take tatura hannu cikin wandonsa tifitoda muradinta. Ganin tananeman kunyatashine ga Fulani tsaye tana kallansu yasa yayi saurin rike hannayenta gam Amma bashida k'arfin hanata motsi.

Kaii Faisal mikefaruwane ? Fulani takira aynihin sunan shi Wanda dayaji takirashi haka to abunnan babbah ne

Bakomai fa..bangane bakomai ba kaga banasan Sha,shancin banza kajiko kayiwa matarka abunda takeso inbahakaba wlh yanzu nakira ubanka nagaya masa ko uwarka innibazakaji maganataba

Habaa granny nanfa hospital ce bagidaba. To kadauketa kukoma gidan Mana a,a..shiru yayi bece komai ba Kuma beyi yunk'urin biyawa nafeesat Dake Neman tub'eshi buk'atartaba.

Ganin hakanne

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login