Showing 12001 words to 15000 words out of 28575 words
a mota ko” Gyadamai kai Hibban yayi yatashi shima yatashi sai suka wuce suka fita, Salma tace “inama ace IPhone 16 zaije ya siyamin pink” dakuwa Baba yamata yace “kaniyan ki” Baba yatashi yace “kumuje toh” dasauri Hibba tace “wai sai kubishi idan dan yankan kai ne fa Baba yaje yasaidamu” dakuwa Baba yamata yace “mai garin ku mijin naki kike kira da dan yankan kai iyye tashi muje” ahankali ta tashi sai duk suka fito ita tasa key ta kulle kofan tana tafiya ahankali su Baba suka wuce abinsu suka barta.
Yana tsaye gaban motan yabude gaba yasa Hibban aciki, yana jiran su Baba yanuna musu waje yace “bismillah Baba” shiga Umam tayi da Baba Salma ma tashiga saiya juyo yakalli Hibba data fito ta haderai wani blushing yayi yace “go to the back Wife” dasauri takallesa sai kawai tashige chan last roll na baya shima saiya shigo yawuce last roll na baya, Osman yashiga mazaunin driver yaja motan aka fara tafiya gabaki daya Hibba is not comfortable jinta kusa dashi akwai space fa amman yawani zauna dab da ita ga turarensa dake ratsa mata har zuciya rasa yanda zatayi tayi sai kawai tajuyar da kanta tana kallon glass hannunsa taji yadaura saman cinyanta wani irin shocking taji numfashinta na neman daukewa dasauri tajuyo takallesa hada idanu sukayi ya tsareta dawasu mayun idanu murya chan kasa yace “are you uncomfortable My Hibba?” Wani yirrrr taji da batasan sanda ta ture hannunsa ba yafadi daga kan cinyanta tawani matsa chan karshe sai kawai ya barta yana murmushi, chan guzape area sukaje gaban wani da kareren gida Osman yayi horn wani gateman yabude suka shiga akai parking yasauko yabude gaba Hibban yasauko da gudu yayi wajen wani bicycle yace “Mommy see keke” aka bude baya Salma ta sauko Baba ma haka da Umma saiya shigo yawuce shi yasauko kafin Hibba ta sauko, Baban gudane sosai ga motoci sababbi guda biyu kowa sai kallon gidan yake all abinda suke tunani is nan ne Hibba zata zauna yakawo su ya nuna musu, ahankali yace “mu shiga Baba” sai yayi gaba yabude flat din Ya Rabbi is a fully furnished house da babu abinda babu aciki, duk suka tsaitsaya ita kanta Hibba gidan yamata kyau karasawa dinning Binyamin yayi saiya dauki envelope na gidan da keys keciki yataho saiya kama hannun Baba yasa envelop din aciki yace “Baba gashi gidan ka ne halak malak komi naciki nakane kuma!”
Daga Baba har Umma kallonsa suke Salma tayi wani ihu wayyyoooo dadi Allah Alhamdulillah mum dawo yan gayu Hibban this is our house, yanda jikin Baba yafara rawa Umma ne ma ta iya magana tace “Binyamin sabida ka auri yarmu kake mana dawainiya haka” girgiza kai yayi yace “wallahi ba sabida ita bane Mama, kome nakeyi arayuwana dan Allah nakeyi ba dan kowa ba, this is wat I do everyday to mutanen da banma sani ba balle ku dakuke mahaifana, nakune gidan nan kuma wlh bazan yarda kuce a’a ba, anyways yanzu sauri nake settle in appointment na Hibban is 10 bari nida Wife mu kaisa asibiti mudawo sete in, Hibban”
Dasauri Hibban yace “yes Daddy” hannu Binyamin ya mikamasa da gudu yataho yayi jumping yakama hannunsa yace “let’s go” wucewa sukayi yakalli Hibba dake tsaye turus yace “let’s go” yayi gaba Umma tace “jeki mana Hibba” ahankali tajuya tafita, Salma tai wani tsalle ta rungume Umma tace “Umma kalli gidanmu” Allah yasani both Baba da Umma they’re not greedy but at dsame time babu wanda baya fata Allah ya ciresa daga wahala, seeing this house wai nasu ne sun kasa yarda, ahankali Abba ya ijiye envelop din saiya daga hannayensa sama yace “Allah ni Aminu bawanka dake hura ma tayoyin abun hawa iska kabawa tampatsetsen gida haka cikin dare daya? Ya Allah tayaya zan gode maka” hannunsa Umma tarike tace “sujudu shukur” dukawa sukayi sukai sujjada Salma ma tayi suka sake dagowa sai Baba yabude envelope yana ciro papers na gida dana motocin, Salma tace “Baba ka iya mota ko” dasauri yace “sosai ma ni dan gareji, ai nayi kanikanci kafin nadawo hura iska na iya mota” zokaga murna Umma tace “kawo wayana kira sauran yarana suzo nan daman since zasuzo yau dana sanar dasu auren yayansu saisu zo nan” Salma tace “toh Umma muje sama kibani dakina wayyooo dadi”…..
[8/6, 8:35 AM] null: EPISODE 7️⃣
https://chat.whatsapp.com/GCVmfFguMEf49AFrOjSiMt
IMZEEDVENTURE
Duniyar kayan kitchen ƴan yayi dake maida mata ƴan ƙwalisa a gidajensu.
Shin kuna Neman in da zaku samu luxury kayan kitchen masu kayatarwa?
Kayan yara masu kyau unique na yan gayu?
To shiga link din grp na Imzeedventure🥰🥰🥰 Kisha mamaki🗣️ idan baki da kudin siyan kayan Yaro sabo to zaki iya yin order na kayan gonjo dinta mai Kama da sabo!
Idan kuma kayan kitchen ne baki da kudin siyan nan take to har adashi GATA tanayi🥳🥳.
IMZEEDVENTURE wata sabuwar duniyar ƙyale-ƙyale ce da ƙayatarwa da mata sukafi buƙata musamman ƴan ƙwalisa da son gwangwaje kawunansu harma da iyalansu.
Gaji ya kori ji, garzaya ki shiga wannan link ɗin namu dai domin ganema idanunki.
https://wa.me/message/TFJVQFKRUBGBJ1.
Koki tuntuɓemu ta wannan layin *_+234 707 753 2253_*
Muna da account a Instagram da TikTok @imzeed _venture.
https://www.tiktok.com/@imzeedventures?_t=ZS-8yWWJj3GGri&_r=1
Karku bari ayi babu ku,😘😘😘😘😘 Nima M Shakur tuni na antaya🏃
Suna fita yana rike da Hibban har wajen mota suna zuwa wajen Hibban yace “Daddy agaba zan zauna”?Gyadamai kai Binyamin yayi yabudemai gaba yashiga yazauna yana kokarin kulle kofan Hibba tafito azuciye tana tafiya, sarai ya ganta ta gefen idanu yayi kaman bai gantaba yamaida kofan yarufe tazo wajen ta tsaya gefensa zatai masifa tahada idanu da Hibban dake kallonta ta glass yana murmushi saita kasa Binyamin yamata wani kallo murya kasa kasa yace “our son is here sai ahakura da masifan ko Queen of Temper?” Abu ya tsaya mata awuya yakalli Rolex na hannunsa yace “let’s go munyi latti” dauke kai tayi daga kallonsa tadan kalli Hibban saita shiga cikin motan ahankali yashigo ya zauna Osman yarufe yazaga yashiga gaba yaja motan kin kallonsa tayi shiko har sukakai kallonta yakeyi kaman zai hadiyeta, tasan Abuja akwai hadaddun asibiti but bata taba ganin wannan ba cus is asibiti na yara sikla only and that’s the only thing suke handling awajen parking akayi aka bude musu kofa shiya fara fitowa yamiko mata hannu alamun tazo yabuge hannun tasauko Hibban ya sauko tamikamai hannu zata rikesa sai yarike Binyamin yace “I want to hold my Daddy” sukai ciki tabisu already Dr na jiransu office suka shiga aka fara examining Hibban aka basa chocholate da juice na yara yanasha yanajin dadi ga dakin ga cartoon ga komi kaman bai asibiti ba sai kallonsa take, test aka masa daban daban.
Wuraren 12 lab nasa suka dawo Dr yakalli Hibba yace “you guys are good parents like kuna kula da yaron nan sosai baida wani major issue haka, akwai wani magani dazan baku supplement me dake blocking crisis he will be much healthier saikuma na maganin abinci he’s underweight he needs to gain weight, saikuma zai dinga zuwa for checkup every 2weeks that’s twice a month, he’s gonna be fine, ana surviving sikla yanzu yaro yayi normal rayuwa ya mance ma yana da ciwon inhar iyaye na kula yana kuma shan maganinsa” ijiyan zuciya Hibba ta sauke Dr yayi rubuce rubuce yamikama Binyamin yace “drugs nasa a pharmacy my”karba yayi yace “thank you” sannan suka tashi Hibban yakama hannunsa suka fito har pharmacy ya sai magungunan aka basa POS wani silver card taga yasa a POS din kaman ance ta kalla taga kudin just magani 6.5M kai magani this expensive nawa kenan asibitin nan karba yayi suka taho, yace “kanashan magani kuwa”? Dasauri Hibban yace “yes Daddy” Areef yace “mexan siyamaka yanzu kaga Dr yace kafinga cin abinci” dasauri yace “Daddy I want cake, chicken, chocolate, biscuits and juice” Hibba saitaga yadaukesa chak yace “okay let’s go get it” suka fice sai mota wani bakery yaje yasayamai cake daban daban ita bata bisu ciki ba, yawuce yasayamai rosted chicken yanda Hibban ke Myrna sai wajen kayan sawa yasayamai kaya dayawa da takalma duk tana mota yanda Hibban ke murna kaman zai zare sannan suka tafi mota akasa komi a boot.
Hibba taki kallonsa wucewa sukayi har gida around 2 acikin gidan sukai parking yakalli Hibba dataki kallonsa yace “zanyi salla nadawo muyi magana Hibba” kaman bada ita yayi magana ba, saukowa yayi Hibban na wucewa gida da gudu abubuwa a hannunsa shikuma yawuce gate saida yabude gate yafita sannan tafito daga motan tayi flat nasu dataga takalma gaban kofa tana shiga taga kannenta da Jamila da yan biyunta suna ganinta suka taso da gudu suka rungumeta tawani harareti tace “mehaka wai?” Jamila tace “yahaka Amarya da masifa? Ina yaje munaso mu gaishe sa” turesu tayi kawai tawuce dinning Umma tace “ku kyale mai bakin halin aure ya dauru” Osman yayi knocking Hadiza
Tai kofa tabude abubuwan Hibban tashigo dashi yace “Madam Yallabai yace karki mance kiba Hibban maganinsa” duka yan dakin sukai awwwwwn Hibba tawani hararesu Jamila ta karbi maganin da sauri tawuce dinning ta ijiye gabanta tace “Hibban zokasha” itakuma Salma nafito da wuka dan yanka cake aci kaji da sauran kayan kwalama yaufa biki ake.
Dawowa daga masallaci yayi yashiga mota yazauna yace “call my wife Osman” gyadamai kai Osman yayi yawuce flat din ya danna doorbell Salma tabude tanacin nama, Osman yace “Yallabai na magana da Madam” dasauri Hadiza tace “gatanan zuwa” tace “kumuje mu gaidasa” sukai waje Jamila tabisu har motan atare sukace “ina yini” murmushi yamusu yace “you must be kannin Hibba ko?” Dasauri sukace. “Eh” yace “Masha Allah ya yara” atare duk sukace Alhamdulillah, Jamila tace “I’m her best friend and only friend” gyadamata kai yayi yace “thank you for being her friend” atare sukace “sai anjima” gyadamusu kai yayi suka koma ciki Umma tace “tashi kije” batason long surutu sai kawai ta tashi tamike tafito tana tafiya ahankali hartazo wajen motan Osman yabude mata saita tsaya taki shiga tace “gani” anatse yace “come in” dan kallonsa tayi kaman tace bazata shigo ba but Osman na wajen saita shiga ta zauna akwai empty space a tsakaninsu Osman yamaida kofa yarufe cikin fushi tace “are you trying to buy my parents dakake basu gida da mota? Did I tell you zan aureka? How dare you went to my Dad ka aureni without my consent?”
Shiru yayi yana kallonta tana masifan bayako kyafta idanu kawai his heart is beating for her he has no idea why, wlh koda yanaso ya taimaki mutane he assign su Osman ko wasu suyi ba shi da kansa ba but yau shine duk yayi abubuwan nan so unlike him, cikin wata tattausan murya yace “is this all masifan dakike taso kiyi daman tun safe Queen of Temper”? Azuciye Hibba ke kallonsa ganin he’s not taking her serious at all tace “indai nine toh bari kaji you married the wrong person, I will never be your wife and abinda kace kanaso kayi dani bazaka taba yi ba bazaka taba samuna ba, if you like buy the entire world for my family I don’t care Mr Money” yana kallonta yace “I didn’t do anything for family sabida ke! I do it for myself cus they’re my parents” agogonsa ya kalla yace “anyways” yadan sauke ijiyan zuciya yace “I will come and take you da d’ana tommorow to our hous….” “Waye danka?” Tafada azafafe sai ya tsaya yayi shiru yana kallonta cikin fushi tace “Hibban is my son me alone, you’re not his father and yarona will not set foot in your house, karka kara kiran d’ana as naka” dan lumshe idanu yayi ahankali yabude if there’s one thing dake tabasa aduniyan nan is maganan yara, anything haihuwa hurts him, dan kallonta yayi idanunsa taga yayi ja nan da nan saita tuna da Baba yace mata mutumin yace baitaba haihuwa ba saitaji she feels somehow kuma bawai she’s feeling bad ba kawai she felt somehow, kunya yasa sai kawai ta yunkura danta bude kofa tafita abinta karaf taji yarike mata waist, faduwa gabanta yayi sosai juyowa tayi a harzuke zatai masifa kawai yawani fizgota gabaki daya tafado kan jikinsa zatai magana kawai yakama fuskanta ta turjewa yayi forcing fuskanta yarike without hurting her yahada bakinsa da nata!.
[8/7, 9:15 AM] null: EPISODE 8️⃣
DUK WACCE TAKARANTA MINI LITTAFI BATARE DATA BIYABA BAN YAFEBA!!!
Chat me up idan kinason ki karanta this book
wa.me/+2347012181461
Ya Allah she lost it completely, she was trying tama harde bakinta kota turesa amman takasa kaman wata yarinya irinsu Salma yan 16 sai kawai jikinta yahau rawa, is it because tadade batai kiss bane, ko tadade jikinta bai hadu dana wani namiji bane oho, the last time jikinta yahadu dana namiji haka was sanda marigayi Abdul keda rai so komi dawo mata kawai yake, takasa wani abu tanajin yanda yake kissing nata calmly, gently, sensationally, hannunsa daya yana bayanta yana shafawa ahankali yana kuma patting bayanta kaman wata yar yarinya, kowa treats her like an adult, ita karan kanta sees kanta like an adult but she felt like wata yar karaman yarinya in this mans arms, abin namata kaman yanda ita takema Hibban dinta idan tana lallashinsa, Binyamin felt yanda jikinta kerawa hakan yasa he was kissing her slowly yana patting bayanta, he just feel that urge na yanuna mata he’s a polite and sincere gentleman not abinda take tunani akansa and to his biggest suprise sai yaji his touch and kiss was able to supress her anger and her body was getting calmer and calmer and calmer, sai yaji zuciyansa nawani kalan budewa tana shigemai zuciya, ya tsotse every corner na bakinta that’s very very sweet abakinsa yanajin sha’awa wanda yafi na koda yaushe kaman ya danneta a motan nan, kusan 5min yayi yana kissing nata sai ya dakata tareda sakin bakinta ahankali yana kallon fuskanta idanunta a lumshe, ahankali yace “I know the mannerism danayi using jiya to approach you was wrong but sincerely speaking that’s wat I want, I’m not a wicked or evil man, I will never hurt you or your family or you son, I don’t force mata like a said, idan mace zata barni I let her be, I free her” yadanyi shiru ahankali yace “I have a condition wanda hausawa kan kira maza irina as HARIJI!” Wani yammmm jikin Hibba yayi dasauri tajuya mai baya zata tashi saiya jawota yasata ajikinsa gabaki daya yadaure hannayensa kan cikinta saitaji maranta yacika kaman zai fashe, murya chan kasa yace “Hibba inada matsanancin bukata bana wasaba, and I’ve married countless mata, I don’t have a single mata datayi more than 7days with me suke cewa bazasu iyaba na sakesu and I let them go, kema kikaji bazaki iyaba I will let you go sabida nasan babu wacce zata iya jureni dan koni bantaba ganin wani kaman ni ba” bakinsa yakai saitin kunnenta ahankali yace “kaciyata bata kwanciya kwata kwata My Hibba” wani zirrrrrrr da jikin Hibba yayi saida yaji ta yunkuro dasauri cikin wata kasalalliyan murya tace “kadenamin batsa pls” ahankali yace “gaskiya nafada zan ciki safe, rana dare, na kwana ina cinki still kaciyan bazata kwanta ba na nuna miki” dawani sauri Hibba tabude idanunta dagudu ta tashi daga jikinsa zata gudu yakamata tabude idanunta dasaukai ja ta hararesa tace “mehaka wai”? Ahankali yace “karfe nawa zanzo na daukeki?” Adikile tace “I don’t accept you as my husband ko kazo baxan bika ba” yana kallonta yace “so kike nazo na dinga danneki agidanku?” Innalillahi wannan wani kalan dan iskan mutum ne haka ga maganganunsa duk ya jikata ganin she’s speechless yace “ko yanzu ma jinake kaman na danneki anan na soka miki kaciyan nan dake tsananin muradin ki, nadan soma rage miki masifan nan ko”? Dasauri Hibba tai wajen kofa ta taba kofan yaki buduwa, murmushi Binyamin yayi kawai ganin she’s actually very soft aka tabota ne take masifa, and she’s very yummy cus she’s wet already har jikinsa, wata yar karaman jaka yadauka dake motan saiya matso dab da ita wajen kofan yasa hannu yadaura kan hannunta yace “take abinda kikeso ki shirya gobe by 6, zanzo na daukeki da yamma, give your sisters and your friend rest of the money” saiya kara matsowa ya manna mata kiss a kumatu dasauri Hibba ta kallesa lips nata na rawa takasa magana, ahankali yace “marina za’a karayi ne My Boss lady?” Wani sanyi taji azuciyanta ya iya magana wlh saita daure baki ta turomai saiyayi murmushi yakoma wajen zamansa yace “I’m missing you already” yadanna abu kofan yabude ficewa tayi dasauri tashiga gyara gyalenta cus tajike sarai yagani ya nuna bai ganeba.
Kaman zai haukace maransa ta shigatamm, gashi da safen nan itama Amina ta tambayi saki yanzu yaya zaiyi yau?
Haka yabita da kallo harta bude kofa tashiga flat nasu wait wat is wrong with him? Cus shi fa baida attachment issue, so why is he feeling attach to this girl all of a sudden lumshe idanu yayi yace “let’s go” suka tafi.
Shiga flat din tayi kanninta suka bi hannunta da kallo, hararansu tayi saitaba Umma kudin tace “gashinan kiraba musu harda Jamila” saita kalli Hibban dake wasa sosai da twins saita kalli Jamila tace “zo Jams” kawai saitai sama bawai tasan dakunan gidan bane, wani daki na chan lungu tabude tashiga Jamila tabiyota ciki tamaida kofan tarufe tace “yanaga kinyi wani zuru zuru ko cinki yayi amota”? Hararanta tayi tace “koba ci na ba, kiss Yamin unexpectedly but that’s by the way Jams ke don’t you find all this things strange? Jiya ya ganni harya aureni ya siyama su Baba gida da mota yakai Hibban asibitin sikiloli I’m scared” Jams tace “tsoron me ke masu kudi fa haka suke rayuwa, when there’s money wani wahala zakasha aduniyan nan, besides ke yarinya ce bakida bakiba kikaga yanada wani mugun nufi kinsan police station kinada kafan gudu kinada wayan kiranmu mu kawo miki dauki so wat is there” ahankali ta kalli Jamila Jamila tace “wani magana ne abakinki tell me” murya chan kasa tace “yace mabukaci ne wai harijine shi matansa