Showing 9001 words to 12000 words out of 20935 words
Typing......
By:[email protected]π΅π΄
Ummu BASMAH
[2/24, 7:03 PM] [email protected]πΊπΈ: π΅π΄π΅π΄π΅π΄π΅
π΅π΄π΅π΄π΅
π΅π΄π΅
π΅
AUREN JINSI
π΄π΅π΄π΅π΄π΅π΄
π΄π΅π΄π΅π΄
π΄π΅π΄
π΄
24-2-2018
Typing....51 to 55
Lallai yan uwana duk Wanda ya rike adu'a bazai a ruyuwar shi xai Ga cigaba domin kuwa adu'a ibada ce.... Allah kasadamu da alkhairi dake cikin duniya... Allah ka hanamu lalacewa .... Allah ka shiryar da xukatan Mu. Amin.
Dedicated: to my fans ban ware kowa ba... Duk ina yinku irin totally din nan ....π€π€π€π€π€
π΅π΄ HOME OF MY QALAM WRITER'S ASSOπ΄π΅
Shagali ta tsorata iyakar tsoro... Dan batayi tunanin hajiyar tanada miji ba.... Dan haka..... Koda Hajiya ta kirata cewa tayi kawai bata jin dadi ...Hajiya tasan akwai dalili....
Shiyasa takama dahir din wata... Kafin lokacin da sha'awarta zata motsa.. Kuma babu me kwantar mata da hankali....
Sai bayan magrib taje hospital......daddy yadade yana mamakinta... Me ya hanata zuwa akan lokaci.... Wani kallo yake mata Wanda ita tasan kallon me yake mata..... Da sauri nasmat Ta sauko tace momy na sannu da. ....... Xuwa... Daddy washe baki yayi yana jin dadin abinda nasmat tayi... Mom abun unexpected yazo mata... Rungume nasmat tayi... Tace daughter yakike... Ya jiki tace Alhmdlh.... Mom Ina abinci dakika ce zaki taho mana dashi nida dad kin San nayi missing din delicious food dinki........ Sarai tasan abinda ya Hana mom girki.... Kuma yau ta kudiri niyar sai ta shayar da ita mamaki dan haka kawai ta sake jiki da ita.... Mom cewa tayi ayya daughter nayi baki ne yau sosai sai na basu dukkan abinci..... Nasmat ai tasan hali .....tace mom shine ko Abu me sauki Baki dan sarrafa mun ba ....tun da dad yace mun zaki zo nake ta kwadayin abinci ki....
Mom ce tace sorry my daughter insha Allah gobe da wuri zanzo kuma Zan dafo miki wani Abu me kike so.... Mom till tomorrow ko sai nagaya miki.....
Dad yace ai bata sonki ne shiyasa... Tabarki... Wanda yake da patient ina shi ina zaman gida.... Anma kibarta zata amsa query ne... Saboda ta azabatar damu da yunwa..... Dariya nasmat tayi kamar ba komi... Amma fa ta ciki na ciki.....
Dad ne yace kinsan my salmah gobe tana hanya ko.... So sai kiyi shirin karbarta.... Tace wow amma dai naji dadi.... Yace sai dai ina shakar ta dawo mana da hannun agogo baya fa.... Kinsan dalilin da yasa na tura ta can.... Amma jiya tana mun korafi.... Shiyasa duk ki gannin some how cool.... Saboda ina tausayinta..... A rayuwa... Bana kuma so ta sake fuskanta matsala irin wannan ballatana kuma my little......ta fuskanci thesame matsala ...irin na salmah.... Duk wanda ke binmu da sharri insha Allah sai Allah ya tona Mai asiri..... Kuma abunda ba dabi'un Mu ba....
Mom ce me Mai nuni da nasmat akan ya daina fadan maganar dayake fada yace a tunaninki... Nasmat bata Kai tasan wani Abu dayashafi family nata ba..... Ai wallahi ina miki rantsuwa da saina warware mata kaf abinda ke faruwa.... Saboda ajiyar kashi a ciki baya maganin yunwa so .....indan bata ji abakin mu ba ai a waje za'a gayamata ko kuma itama sai lokacin da yafi dacewa tayi farinciki kike so tayi Nata kukan.... So nasmat Allah yabaki lafiya kinji.... Duk abinda Kika kasa fahimta you are free to ask.... Kuma antynki na nan zuwa.... Insha Allah zata gaya miki wasu abubuwan.....
Mom da aka fara Kira a waya... Dan lokacin appointment dinsu yayi..... Mikewa tayi tayi waje tana murmushi yanzu nake shirin kiranki..... Ai wallahi kinsan bazan iya hakura da harkar nan ba so insha Allah Zan taho yanzu........
Nasmat ta kalli dad dinta. tace dan Allah dad can you do one favour for me.... Yace why not my little.... Tace dad katafi da wayar mom gida kasan yau da ita zamu kwana so mom bata gajiya da waya ....wayarta bata barin mutum yayi bacci.... Dan Allah dad katafi da ita kaji...... Yace daughter meyasa Zan tafi da wayarta bayan zatayi anfani da ita.... Tace dad kaima fa kasan halin wayar ta kuma bata kasheta.... Kuma doctor yace a daina hayaniya kusa dani... So dad can you go with her phone please dad
......yace to ita ta tafi ni sai inkwana ko tace no dad.... Kaima ka gaji so kana so ka huta.... Kuma ai mace ita yafi kamta tayi jinya.... Ko..
Meyasa jiya Kika hanata kwanciya anan tace dad ni kuma ai ban San wannan zance ba... Mom Zan Hana kwanciya tare Dani.... Dad are you joking.... Dayaga dai da gaske ke take batasan meyake faruwa ba.... Sai yace shikenan ko yadda Kika ce haka za'ayi..... Sai lokacin mom ta shigo... Tace Alhaji ni Zan wuce ko kar dare yayi kaga ni dayace.... Yace ai yau ke zaki kwana ko nasmat.... Yes mom yau tare zamu kwana dad shi yatafi gida ya huta kinga ba afanin namiji yadinga jinya bayan yanada mata ko...... yake mom tayi .....jitayi kamar nasmat ta buga mata guduma a tsakiyar Kai..... Tace amma sai tayi shiru... Zama tayi batare data ce komi ba.... Dan kuwa haushi takeji.... Tagama yanzu akan za'a zo a jiyar da ita rayuwar farinciki..... Yanxu kuma wannan ya me naci ta shiga gabanta.... Wallahi banda shakar Alhaji datakeyi ba ......hmm.... Tayi nisa a tunaninta... Inda ta dan ji sausauki ma akwai waya zata rage zafi..... Dad yanata magana amma shiru.... Kusa da ita yazo yace madam tunanin mekikeyi ne haka..... Dan bani Aron phone dinki zanyi wani Abu...... Mamaki tambayar take Anya taji da kyau kuwa me Alhaji yace.... Gira ya daga mata.... Alamun a. Yace zantafi gida da ita indan nagama da wuri Zan kawo miki indan kuma kinji shiru..... To sai nun hadu ko my wife.... Jiki a sanyaye.... Ta mika Mai.... Dan tunda take da dad bai taba karban phone dinta ba.... Ta tsorata amma datayi tunanin wayar da code shikenan kuma bazata cire ba....... Nasmat dake kwance tana murmushi.... Domin plan dinta yayi aiki...... Yau mom sai ta kwana cikin kunci..... Yau shedan bazai ci riba akanki ba.... ...dad na tafiya nasmat ta rikide ta koma nasmat din jiya kamae ba ita ba..... Cewa tayi mom taje dayan gadon ta kwanta kar ta dameta.... Da hayaniya......
Washegari
Da safe dad yagama shiryawa tsaf dan taro yar shi daga airport..... Sai dai me.....
Typing......
By:[email protected]π΅π΄
[2/25, 8:44 AM] [email protected]πΊπΈ: π΅π΄π΅π΄π΅π΄π΅
π΅π΄π΅π΄π΅
π΅π΄π΅
π΅
AUREN JINSI
π΄π΅π΄π΅π΄π΅π΄
π΄π΅π΄π΅π΄
π΄π΅π΄
π΄
25-2-2018
Typing..... 56 to 60
I may not be able to give you the best gifts today, but may thoughts and wishes are with you on this special day.
Happy birthday
Happy birthday
Happy birthday
My sweet sister.... Rabi'atu Abdullah..... May almighty Allah bless your day with grace....πππππππππ
Dedicated to you my blood sister.....
π΄π΅HOME MY QALAM WRITER'S ASSOπ΅π΄
Da mamakin shi ya kalli wani dan karamin diary da ya fado daga wardrobe din mom nasmat da zip ajikin shi... Cover din an rubuta my life a jiki.. Sai kasan aka rubuta L.B.S da manya harrufa..... Baisan abinda wadanan harafa ke nufi ba.... Zuge xip din yayi next cover an rubuta my best friend forever....... Ci gaba yayi da opening yana karantawa.... Yana ta ganin... Sunan mata Kala Kala kuma yana ganin L.B.N.S ....amma dai bai fahimci komi ba.... Sai wani page da yabude yaga anyi drawing na shape din mace komi da komi amma a nake take..... Ganin yayi indan ya cigaba da karantawa to zai batawa salmah lokaci a airport dan haka ya rufe diary din.... Ya m@yar cikin wardrobe din... Akan zai tambayata wasu wards da bai gane musu ba kuma meya na drawing din mace domin kuwa hand writing dinta ne......... Fita yayi ya rufe mata dakin....... Amma meyasa a diary na nusaiba ba sunan shi ba sunan yaran shi ko daya bayan a zahiri tafi nuna soyayyarsu akan duk wani Abu data mallaka..... Bashida amsar tambayoyin nan.... Har yashiga Mota sai ya tuno da wayar ta... Domin yayi switch up na wayar tundaga hospital... Komawa yayi ya dauko on dinta yayi... Karar message ne masu shigowa.... Besan code na wayar ba shiyasa baiyi tunanin budewa wa ba.......... Tuknshi yakeyi a hankali yana sauraren tafsir din sheik Mahmud ja'afar..... Me taken meye makomar alummah...... Asibiti ya nufa dan ganin nasmat.......
Salmah dake airport tun 8:30 am take jiran dad dinta... Kuma bata riga tasa simcard na Nigeria ba.... So ta Dade a tsaye tana jiran Sa sai Kai kawo takeyi... Jira kawai take a zo a dauketa.... Taga sanyin idaniyarta domin ba abinda take so samada iyayenta.... Da kanwar ta..... Salmah ta hadu iya haduwa.... Gata black beauty ce amma fa Allah yayi halinta agun.... Inganta sak dadynta..... Wani matashi da suka taho tare ne... Tunda ga cikin jirgi yake damunta.... Amma ita wannan alkwari tayi wa kanta tadaina saurayi ballatana cin mutunci ya biyo baya..... Yanxu shine ma yakara biyota a Karo na biyu.... Yace baiwar Allah.... Sahibul kamala.... Duk Wanda ya ganki yasan bakiyi Kama da mutuniyar banza ba.... Amma in kina kaunar Allah da manzon Sa. Ki taimake ni kibani number ko address dinki...... Indan kasan kurma.... Haka salmah tayi..... Kamar bata jin meyake kewa.... Trolley dinta take ja zata bar gun amma ya rike trolley din.... Yace kiyi wa Allah ki taimaki.... Bawan Allah nan..... Har kasa yaje... Tace haba Mallam karka jamun zagi.... Dan Allah ka rabu dani.... Nifa matar aure ce meyasa kake son sani a bala'i ne...... Yace wallahi bakiyi Kala da matar aure ba.... Sauran ehmatan dake gun ne mamaki ya kamasu yaushe hadadden gaye irin wannan.... Ga kyau ga haiba ga zati..... Ga dukiya ga uwa uba education ....amma ya kare a wannan tsikalliyar yarinya ....me kama da aljanu.... Wata ce ta matso kusa dasu dake duk student ne..... Tace ke wallahi kinyi asara.... Ashe girman kanki ba iya makaranta yatsaya ba..... So in zaki sauke wannan girman kan naki ki sauke domin kuwa da bamu San asalin angulu bane.... Sai muce daga misra take.... Ai ke yar gidan Hajiya nazlah lesbian ce. .....ko so.... Ai bata karasa ba salmah ta shake ta ta dauke ta da mari..... Who the hell you you are to touch my mom......da wannan kazamin sunan.... Yau ko waye ubanki sai dai yazo ya dauki gawarki..... Dukanta take iya karfinta....... Mutane dai sunga da alama za'a yi kisan kai fa.... Da kyar aka kwace ta.... Salmah sai huci take..... Tace ni salmah Zan iya daukan kowane nonses amma fa duk Wanda ya tabamun iyaye sai naga bayansa.... Wallahi.......... Saurayin da ya koma gefe yana kallo sai burge shi ma kawai salmah ta karayi.... Yana son mutum me kishin iyayen shi.... Yanzu yasamu hujjar Neman soyyayar ta......
Tace Kai kuma da kodadiyar fuskarka kaga abunda ka jamun ko..... Duk saboda Kai anzo an cima mahaifiyata mutunci to kasani ko a lahira ake soyyaya to banda salmah acikin..... Tana ta masifa daddy ya karaso lokacin....
Ganin yar shi acikin tashin hankali ne yasashi futowa da wuri..... Yakara gunta.... Itama da gudu tazo ta rungume shi.... Ta fashe da kuka.... Bayanta yake bubugawa...alamun rarrashi...... Tace dad kaga abunda nake fada ma ko.... Daga dawowa ta ko gidan ma ba'a barni nakarasa ba dad an tarani da cin mutunci..... Janta yayi zuwa Mota... Ya zaunar da ita ya mika mata ruwa tasha..... Yace sorry my salmah duk laifin nawa ne nida banzo na daukeki ba akan lokaci...... So amma kiyi hakuri kinji.... Saurayin nan yakara so yace wallahi Abba laifina ne duk nina jawo kayi hakuri kuma kema kiyi hakuri kinji..... Dad ne yayi murmushi yace kai ba dan gidan marigayi bane..... Watau... Jafar Mahmud Adam..... Dariya yayi yace dad nine.... Amma ya akayi ka gane ni... Yace.... Karka damu kaje gida ka huta.... To dad a taimake ni da address.... Wani karamin card dad yabashi..... Juyowa yayi yace dad nagode... Sunan miqdad .....hajiyata nagode ko.... Kiyi hakuri..... Dad ya dinga mata nasiha.... Sosai taji jikinta yayi sanyi dama tasani batayi fadan ba..... Tabarta da Allah domin shine me hukunci....daidai da aikin kowa......
Tunda yaje asibiti yace mom tadawo gida ta shiryawa salmah wani Abu..... Dan direct gida suka yo... Da gudu salmah tafito tana ihu mom mom mom......
Typing.....
By:[email protected]π΄π΅
[2/26, 12:56 PM] [email protected]πΊπΈ: π΅π΄π΅π΄π΅π΄π΅
π΅π΄π΅π΄π΅
π΅π΄π΅
π΅
AUREN JINSI
π΄π΅π΄π΅π΄π΅π΄
π΄π΅π΄π΅π΄
π΄π΅π΄
π΄
26-2-2018
Typing..... 61 to 65
Dedicated : HALEEMAH'S
Yau page din nan naku ne masu wannan suna.... Kuyi yadda kuke so dashi.. Kutura inda kuka ga dama.. Ku hana Wanda ku ga dama.... NAMCY HALEEMAH.... duk inda masu sunan suke yau wannan naku ne ku shagala... Yadda kuke so amma kar ayi shagala da addinin..... Gaisuwarki daban ce Haleemah Yusuf Kano... Allah yabar kauna.......
Fatima Adam kema ina yinki... Allah kuwa irin totally dinan.... Yar hannun damana.....
Mumsqueen kema taki gaisuwar special ce... Domin kema kin Kai a kiranki da yar uwa.... So ina ji dake... Kamar yadda uwa ke ji da jaririnta.......
π΄π΅HOME OF MY QALAM WRITER'S ASSO.π΅π΄
Mom dake rike da wayarta.... Tana duba sakonni dake shigowa.... Dan har kwalla take saboda tsabar missing din wasu abubuwa datayi... Ga takaicin jiya da nasmat tasata... Dan tunda tayi wayo bata taba rayuwar kunci irin ta jiya ba.... Dan haka tunda ta dawo gidan tsinke bata daga ba ballatana tayi shirin. ..
..tarar bakuwarta.... Kuma dalilin abinda yadawo da ita.... Abinda yafi bakanta mata rai ma shine.... Yadda nasmat ta Hana ta dandan zumar dake jikin sapsee.... Dumin tasha jin irin dadin datake jiyar da hajiyoyi.... Amma ita a Karon banza a takura ta..... Abu daya ne ya dan sanyaya mata ganin.. Wani group da aka sake sabuwar shu'uma aciki Wanda kalaman bakinta kadai sun isa su jiyar dakai dadi.... Ba yar Nigeria bace daga Sudan take.... Dan haka matan gidan sukayi ca akanta..... To ita a harkarta tanada rule and regulations ....duk profile din su take dubawa.... Sai data zo kan dp din Hajiya nazlah..... Ta ce tana son information akanta .....Hajiya na cikin duba message dinta ne Wanda ta mata ta PC taji anta kwada mata kira badan ranta yaso ba.... Ta mike... Dan ita duk abinda ta tsana a yanke mata jin dadi.......
Salmah data ga mom taki fitowa ...gun dad ta koma tace dad kamar gidan ba kowa kuma na manta ina my bestie take... Ai tare kuke zuwa dauka ta ko.... Yace taje school... Mom dinki kuma tana ciki... Basu gama bayani ba mom ta fito tana dariya oyoyo my daughter... Oyoyo oyoyo kice har kin iso.... Salmah kin xuwa oyoyo tayi... Wai a dole fushi takeyi.. ... Tunda mom bata je airport ba... Mom ce ta karasa kusa da ita... Sorry my daughter kinsan daga hospital nake.... Shiyasa kuma nasan dad dinki yagaya miki sister dinki bata da lafiya.... Ware Manya idonta tayi duk tayi raurau dasu kamar zatayi kuka tace.... Ni ba wanda ya fada mun ai dama nasan akwai abinda ke faruwa shine aka boye min...Hawayen da suka taru ne suka zubo... Mom ce ta riketa tace sorry mana babanki bai so hankalinki ya tashi ne... So yanzu muje ki huta ko.. Kiyi wanka kafin nan