Showing 1 words to 3000 words out of 27816 words
Chapter 1 - Bafullatanan Ruga Book 2 Complete Hausa Novel
[4/12, 5:38 PM] Hausad paid: Typing✍🏻
*BAFULLATANAN RUGA*
BY MMN TEDDY🧸
*56/57*
*BONUS*
*ALHERI WRITERS ASSO.*
*A.W.A*
_________________________________
Bangaren Mairo ko bayan fitan Layla ne Ammie ta shigo dauke da tray manya guda biyu,tana dauke daya,dayan kuma wata yar aikin ta tana dauke da dayan. A daga falo ta ajiye mata akan center table din sannan tayo cikin Bedroom din nata ta taso ta don taci abinci. Haka Mairo tabi bayan Ammie suka nufi falon wanda da zaman ta Ammie ta soma sarving din ta. Wanda tun mairo najin dan nauyin ta har ta sake,musamman ganin yanda take jan ta ajiki da fira. Sai da Ammie ta tabbatar ma ta koshi sannan tabarta suka cigaba da firan su tana bata labarin yaran gidan da halayyan ko wannan su tana dary. Suna a haka sai ga Layla ta shigo Nan itama aka duka da ita suna firan su da dry don yawancin firan akan khalifah ne iyayen an rigima. Anan ne Ammie kece ma Mairo zataje dubai nan da kwana biyu kuma da ita xata tafi,don Ammie so take ta gogar da Mairo n a yan watanni. Cike da son tafiya n Mairo ta daga ma Ammie kai hadi da cewa ehhh Ammie xanje. Don gidan gaba daya yafara fice mata arai,tun da taga Muhammad Adnan. Itako Layla da jin haka tayi saurin cewa" Ammie nima xanje don nasan daga dubai dole xaki wuce labanun. Kallon ta Ammie tayi sannan tace a'a Layla idan muka tafi dake ya maganar school?. Murmushi Layla tayi sannan tace Ammie ai yanxu hutu mukeyi.idan hutun ya kare sai na dawo gida ai. Haka dai Ammie ta amince mata ganin ta matsa da ita za'ayi. Shikuwa Daddy da baya a gari sai da yakira yace a bai ma Mairo wayan don yaji lafiyan diyar ta tashi. Sosai yake tambayan ta ya gajiya da kuma bakunta wanda sai da sukafi mintoci a haka don Daddy irin mutananne masu barkwanci da iya jan yaro da fira,don duk miskilancin Mairo sai da tasaki ta dinga taya firan tana dry.
A haka Mairo ta kwana biyu a gidan wanda tuni a kwanaki biyu kaman sun shaikara biyu ne,don shakuwa da sabo sun saba sosai wanda hakan ya kuma kwantar ma Umma da hankali. A ranan da ko xasu wuce dubai Khalifah har kuka yy don Ammie tace baxata je da shi ba. Daga ita sai Mairo da Layla zasu tafi. Haka mujaddad wanda shima kanin ne a wurin Muhammad Adnan yadinga yi masa dry,yana cewa" hohohooo wai mai yasa khalifah kai na mamajo ne?.duk inda mata suka kana nan,Amma ban taba jin kace zakabi Ya Muhammad Partcout ba. Dry duka a sanya ciki ko har da Umma,sannan ganin ana cin ma Khalifah nata mutunci yasa ta kamashi ha'di da yimasu Ammie addu'a r Allah ya sauke su lfy,sannan tayo gida cike da kyewansu. Karfe 11am jirgin su ta daga xuwa dubai.wanda a wannan kasa Mairo taga badala taga yan boko taga kuma yayan hutu gayu da kudi duka. Tun tana kauyanci har ta daina. Wanda a taron bikin Dan kawan Ammie kuwa taga yanda ake barin arxiki,kuma tun a nan Ammie tafara sawa ana gyarata dangane da gyaran jiki da kuma gyran nono don Ammie sawa tayi a kira mata mai wannan sana'ar ta dabam don ta gyara mata Mairo n ta. Don sunan ana biki ne ita Ammie da biyu da iso kasan don a canja mata kamannun Mairo da da kayan sabulai da mayuuka dana gyaran jiki. Satin su biyu a dubai don Ammie saboda yawan xuwa n ta kasanne yasata har gidaje matake dasu acan,da sukayi sati biyu ne suka daga hadi da nufan kasar labanun. Tun kan sufara zaman kasan Mairo ta goge fatan jikin ta ya canja yana shirning and Glowing abun kaiiii sai kun gani. Don sometimes Layla ita da kanta sai ta ringa taba fatan jikin ta tana shafa wa tana cewa" wow Ammie jikin Maryam taushi ga wani sheki da yakeyi,Ammie wai maiye sirrin?. Harara Ammie ke wurga mata kan tace" wani sirrin kuma bayan kullum kuna tare inda wani sirri ai sai kin fini sani.....haka dai zatayi dary tayi ta shafa hannun Mairo kaman wata mayya,don watarana mana sai Mairo ta kwace hannun ta tace" Layla karki isheni,sannan xata sa dry ta rabuda ita. A wata biyu da suka yi a kasar abunka ga farar mace kuma tashige cikin larabawan kasan labanun tuni Mairo tasaje ta hade da su kace itama balarabiyan ce saboda kyau,tayi kiba ta murje gashi Ammie ta dorata akan magungunan gyaran nono don tuni ruwan nonon ya kafe,ta hada mata magungunan gyaran nonon wanda saboda tsaban gyara da sukayi har wani irin tuwo² suke gasu a tsaye bb wanda zai ce wai Mairo ta taba aure bare kuma rayuwar ruga. Don larabawan kasan su kansu deting din ta sukeyi saboda tsaban kyau. Duk da haka Ammie bai mata anan ma haka ta cigaba da dorata a akan gayu,don shigar arabiyan gown yaxama mata jiki gashi masifar kyau suke mata.
Kai a takakkaice Ammie sai da sukayi 5 mount a wannan kasar,sannan suka fara shirin dawowa gida nijeria don kirar ma Daddy ne ya isheta yasata don dole fara shirin dawowa. Kafin ko wannan lokacin tuni Mairo taxama wata classical baby,don inba'ace maka batayi karatun zamani ba,toh sam baxakace ba. Musamman yanxu atlist intana mgn xaka ji tana dan saka english and arabic don komai na Ammie ta kwashe shi gayun ta kyalekyalen ta da iyayin duka. Don haka Ammie take ko mgn xatayi sai tasa maka daya daga cikin wannan yarukan biyu. Shiyasa a yanxu takoma dabi'unta hakk na Ammie.
A ranan da suka sauka a nijeria kuwa Mujaddad da su Ameerah sam basu gane taba,don sun axa irin wa'innan larabawan ne dasu ke xuwa nijeria musamman shigar ta datake sanye cikin bakar Abaya mai stones da xanan flowers red. Kafannan nata kuwa suna cikin wasu irin fitinannun hill. Ta yafa mayafin rigar ha'di da yin rolling dashi. Fuskan ta kuwa simple make up tayi,wanda ya kuma bayyana kyawunta. Yyn da fuskan ta har fitar da wasu kwantattun gashi yake daga saman goshinta saboda hutu da kwanciyan hankali. Tsayawa duka sukayi sun kasa cewa umm bare um'ummm. Sai Ameerah ce ta kalli Ammie tana cewa Ammie wai ina Maryam?. Dry Ammie tasa yyn da Layla ma ta hau mata dry tana cewa yanxu bakiga Maryam anan ba. Amma lallai ke yar kauyen Nijeria ce. Tsaki tayi tana cewa nidai Layla ba dake nayi ba,kimga daga dawowanki xamu fara ko. Cike da zakuwa da son ganin Mairo Khalifah yafara bubbuga kafa yana kallon Daddy dake tsaye yana murmushi ganin draman da Ameerah da Layla keyi. Ganin xai sa daru yasa Ammie nuna Mairo da hannu tana cewa tohm duk ya isa ga Maryam dai period.
Xaro ido duka sukayi don har mujaddad yayi mmkin ganin yanda Mairo ta chanja takoma kaman ba ita ce BAFULLATANAN RUGAR da suka sani ba. Cike da murna Ameera da khalifah suka rungume mairo yyn da Mairo itama ta rungume su don sosai tayi missing din su..... A haka suka nufi motocin da suka taho daukan su wanda da shigarsu securities suka mara masu baya. A bun da yafaru a airport shi ya maimaita kanshi ,don da suka nufa part din Umma ita kanta bata gane Mairo ba. Nan ko Duka aka sa dry,wanda Mujaddad ne ya hau cewa" tabdijam Umma gsky dole aniima inxan tafi hospital dina kixo mije a duba lfyn idon ki. Duk da haka Umma bata fahimce shi ba balle ta gane diyar tata. Ganin haka yasa Mairo nufo ta ta kamo hannun ta tana cewa" Umma nice fah. Sai a sannan ta xaro ido waje tana cewa " wai Maryam kece haka?... Dariya duka suka kuma harda Mairon sannan suka zauna akan royal cushines din falon ana mai cigaba da firan kasar labanun. Da yanda Mairo ta chanja kaman balarabiyya ta koma.
Dry Mujaddad yy sannan yace wai har da wannan yar kauyen Ameeran bata gane ta ba.koda yake bai dace nayi mmki ba,tunda nasan daga kauyen da ta fito. Dry suka kuma nan Umma tace kai Mujaddad wannan abu haka kanafa damun Amira na. Murmushi yy ha'di da cigaba da cewa " wai umma kinga yanda ta saki baki tana tambayan wai ina maryam?. To wannan inki kaga matana ai suma xakiyi saboda kyaunta ba irin ki baka ba. Ae bai kai ga rufe baki ba ta amshe da cema sa a haka kuma akemun rushing. Zaro ido yy waje yana cewa" a haka duk wannan bakin naki,inah aeni matana fara ce xan aura iri na ba baka irin ki ba.
Ganin abun nashi na yawa yasa Umma cema sa kai Mujaddad kodai kana neman iri ne?. Kafito fili ka fada mana sai muyi yar gida. Dry aka sa nan cike dajin nauyin Umma yace wahhh Umma ni,na auri baka Allah ya kiyaye. Yana fadin haka yana kokarin barin falon.aiko nan Mairo tace masa ya Mujaddad ai irin wannan hadin tafi ma kyau. Cocacola and fanta kenan. Dry aka kuma sawa nan Layla tace gsky fah ya Mujaddad haka ne. Ficewa daga falon yy yana dry yyn da Ameerah ke cewa Allah y kikyaye ta auri fitinannane irin Mujaddad. Haka a wannan yinin ranar suka kasance cikin farin ciki da walwala. A washe garin dawo wansu ne suka shirya don fita outing wanda tuni su Ameerah da layla suke jiran ta daga kasa. Tun daga fitowanta wani sanyayyar kamshin ta ya manaye falon,yyn da a hankali ta hau sakkowa daga stairs din. Muryan Ammie taji tana cewa" Muhammad Adnan ga Maryam sai yau Allah yy xaku ga juna. Gaban ta ne yafadi. Amma duk da hakan cike da salon ta ta cigaba da sakkowa daga stairs din har ta isa tsakiyar falon inda nan idon ta ya sauka ga na Muhammad Adnan dakuma Anisa da take rike da baby sajida.... Ammie ne ba tare da ta fahimci wani abu game dasu ba tace Anisa ga fa Maryam. So Anisa take tayi mgn amma kuma bakin ta yagaxa,shikuwa Adnan ganin komai yake kamar ba gsky ba,wai Mairo n shi ne wannan ko dai mafarkin ta da yabayi ne. Muryan ta suka tsinkaya tana cewa" Layla wannan itace baby sajida ko?.bude baki Anisa tayi cike da mmkin yanda Mairo n ta nuna kaman bata taba ganin su a duniya ba,irin wannan shine d firt time da ta taba ganin su.
Labarin ta kudice gamai son jin cigaba n shi zai turo #200 VIP normal#100 VTU #200 MTN duka ta wannan Number n 08081202932/09137392680.
Maman teddy🧸
[4/12, 5:38 PM] Hausad paid: Typing✍🏻
*BAFULLATANAN RUGA*
*54/55*
Don haka iyayen Umma ba wasu karfi ne dasu ba,shiyasa ma koda Abba lamido yafito akan neman Aure n Umma,da'akayi binciken shi akaga usulun shi aka amince mai...ko a lokacin da umma ta auri Abba lamido yana da Auren Umma Hausi kuma bata taba haihuwa ba,shiyasa ko da Umma ta haifi Mairo tayi matukar bakin ciki, shiyasa ta shiga ta fita ganin ta dasa ma Abba lamido kiyayyan Umma dakuma Mairo,wanda da haka Allah yabata iko tasamu wani gahurtaccen boka wanda kafin aikin nata yaci sao da ta kauce hanya. Don sai da wannan bokan yasata ta siyo zakara ta murde wuyan ta a haka har ta mutu sannan.
Tun daga wannan lokacin kiyayya mai zafi ta shiga tsakanin Umma da Abba.wanda ana a haka ya auro umma yadikko don tuni ya jingine Umma da ita da bb duk daya suke a wurin shi. A haka kullum Umma tana hakuri don ta kwana a wajen rugar su bb adadi.don dik inya tashi tijaran shi sai ya kado ta wajen bukka yace yagaji da ita tabar masa gida.Amma a haka tana ana ce saboda tana duba rayuwar diyar ta ta. Duk da haka bai mawa Abba lamido ba don a wata rana ne yaxo cike da tijara yace Umma ta tattara ta koma garin su ya saketa kar ta kuma dawo wa inda yake. A ranan ba umma ce kadai tayi ta kuka ba har da Umma yadikko don sosai suke zaman lfy. Da xata tafi da Mairo ne Abba ya fixgeta yana cewa" ta kara gaba ita kadai tabar masa gida,Amma banda Mairo. Haka Umma tabar masa rugar wanda rabuwanta da Mairo sai da yasata ciwo amma a haka tayi hakuri ta dangana. Umma bata kuma shekara 1 a gidan ba Daddy ya wanda a haka suke zaune lfy da Ammie da kuma yayan ta...don dama tun kan tayi Auren ta nafari suke tare da Ammie kuma dama shi Muhammad Adnan dan gidan ta ne dama,shiyasa sa ta dawo gidan su da Aure yazama dan dakin Umman cikakke.
Wannan kenan yan team Mairo.........
[4/12, 5:38 PM] Hausad paid: Typing✍🏻
*BAFULLATANAN RUGA*
*52/53*
Dariya Ameerah tayi ha'di da cewa habawa my Layla sau 1 fa. Tsaki Layla tayi ha'di da jawo kafan nata tana matsa mata.itako Ameerah sai lumshe ido take tana cewa wow Layla kin iya. Tsaki Layla tayi ha'di da ture kafanta tana cewa tom ya isheki hajya ta haka nima inada abunyi ai. Tana fadin haka ta mike ta nufi toilet ta dauro alwala don ta gabatar da sallah, wanda da fitowa n ta ta kalli Mairo tana cewa Maryam ki tashi ki dauro alwala muyi sallah. Mikewa tayi jiki bb kwari ta nufi privacy don har a yanxu kallon Abun take kamar Almara ko a mafarki . wai Muhammad Adnan din da tasani ne yau ta ganshi cikin gidan da Umman ta ke Aure. Itakuwa Amira mikewa tayi ha'di da nufan bangaren Ammie don ba anan suka saba maruri ba,yyn da ita kuma Layla ta dauki sallaya ta shimfida ha'di da tayar da sallah. Sai da ta gama kukan ta a toilet sannan ta dauro Alwala ta fito inda ta riski Layla ta idar da sallan tana a zaune a gyefen gado tana dan goge fuska wanda da alama fita xatayi. Kallon ta Mairo tayi ha'di da cewa Layla kin idar da sallahn kenan?. Sai a lokacin da taji muryan ta ne ta lura da fitowan ta, nan tayi mata murmushi tana cewa" hmm wlh kuwa Kedai bari kawai Maryam,wai so nake na dan fita da Baby na yau xai xo. Tunda ya Muhammad ya dawo nace masa kar ya kuma xuwa sai yau. Saka hijab Mairo tayi tana kallon ta sannan sai da taji tayi shiru ne tace saboda mene yasa kkce yabar xuwa to?. Nisawa Layla tayi ha'di da taba baki tace wai yace ba mu isah tsayawa da samari ba. Shaikaru na fa 20 to yaushe ne za'a bar ni don Allah. Hmm kedai maganan tsaurin halin yayan nan namu wlh yawa ne dashi,ai har ke yanxu kin shiga uku kuma,ga saka aikin fitina shiyasa duk na ganshi ban bari ya ganni nake guduwa. Duk da bacin ran da Mairo ke ciki ganin yanda Layla ke mata mgnan Adnan rada² kaman mai tsoron kar yajita ko yana kusa yasata kwashewa da dry. Wanda ganin hakan yasa Layla cema ta hmm lailai ne ma dry kk ko? Wlh xaki fahimci ci abun da nake fada maki inya dawo yafara ta kanki,don shi fitinan shi har matan shi bai bari ba. Gyara mata sallayan tayi tana cewa " kiyi sallah n kafin na dawo na cigaba da baki labarin ya Muhammad don wlh sai kin tsorata da mugun tan shi. Dry Mairo tayi na ciki na ciki wanda a ranta take cewa " Layla kenan ni xan baki lbarn yayan ki ciki da waje........ Bangaren Mutanen ruga kuwa tun da Abba lamido yasa aka duba masa inda sa Inda Umma da Mairo take ba'a samo masa labarin ba yafara ciwo a tsaitsaye wanda tun yana a haka yanxu har ciwon ya kwantar da shi don sai a yanxu yafara nadamar abun da yy mawa Mairo a rayuwa, itako Umma yadikko bi ta kansu batayi sai dai tabar shi da Umma Hausi da yakejin balain tssnarta a zuciyan shi............ *HMM WAI WACCE UMMA NE?* Umma ta kasance a salin yar garin kano wanda ta taso a cikin sharada....da ita da Daddyn Adnan sun kasance yan uwa ne,don da mahaifiyar Umma da Hajiya Babba iyayen su guda ne. Don haka auren zuminci ne suka kullah. Duk da kunsan ba ita ce matanshi Aure n saurayi da budurwa ba,Ammie ce matar shi ta farko..........
Anjima xanyo maku new update yau sau uku zanyo maku bonanza...yan VIP a sha karatu lfy anjima naji ruwar Comment don wannan pagen na kune.
Maman teddy🧸
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: *BAFULLATAN RUGA* *60/61*
Zaro ido waje duka sukayi yyn da gaban Mairo yafara fadi,don a yanzu taga ma karantan halin Adnan, tasan rama duk wani wulakanci da tayi masa zai yi. Tana a haka nan take wata zuciyan tace Mata to sai mene ai salo salon na tajara yanxu ma yasoma gani. Cike da dakewa ta dauki spoon din tafara kai shinkafan bakin ta, sarai ta fahimci inda Matsalar yake,amma a haka ta cigaba da ci batare da tanuna wani sauyi akan fuskan ta ba. Su kuwa su Layla tun da suka kai 1 spoon suka kai d second spoon, kawai sai suka fara hawayen sharrrr...sharrr don a tunanin su wannan shini karshen azaban da Muhammad Adnan yayi masu... Ci gaba da ci tayi da taci² ta daga lemu ta kora da itah. Don Mairo har a yau bata mance da 'dan'danon Abincin rugar su ba. Ganin wanda yakeyi domin ta bama tasan yana yi ba,yasa shi daka masu tsawa yace su tashi su bar masa part. Ai nan jiki na rawa Layla har da gudu ta nufi side din Ammie, itama Amira nan tayi,itako Mairo sai ta nufi part din Ammie don tasan nan ne nasu barayin.... Da shigan ta ta nufi upstairs tayo