Showing 9001 words to 12000 words out of 27816 words

Chapter 4 - Bafullatanan Ruga Book 2 Complete Hausa Novel

tausayin su Ammie ta fara lallashin ta ha'di da bata baki kan tayi hakuri inshaaalllhu komai xai zo da sauki. Amaimakon tayi shiru sai ma kara saka kuka tayi tana Ammie fah Hamma Adnan xai mutu yabar mu,do Allah kuyi hakuri ni Allah xan zauna da shi ina son shi Ammie. Haka ta burkice ma Ammie gaba daya,wanda nan Ammie hankalin ta yayi matukar tashi. Da kyar tasamu ta lallashi ta akan yanxu xatayi mgn da Daddy.
A wannan rana sam bb wanda ya iya rintsawa daga wannan familyn. Yyn da Mairo ta xauna tsawon dare tana kai kuka n ta ga mai sama'u.
Da safiya kuwa sam Mairo ta kasa sakewa bare tayi wata break fast. A haka har axafar. Wanda ganin wannan lokacin dakuma yanda taga kowa na daukan wanka wai bikin ta da Adams yakuma daga hankalin ta,mikewa tayi xata shiga bedroom din ta,dai ² Adam da Mujaddad na shigowa dukkan su da wasu garnannun danyan shadda da ta amsa sunan ta.sunyi mata adon Babba Ruga,wanda take dauke da colourn sky blue,fadin kyau n da sukayi ba'a mgn. Saurin kutsa kai tayi cikin bedroom din,kafin tashi ga Mujaddad yahau dry yana cewa" Amarya...Amaryan mu wannan kyau haka,sai xuba kamshi kk,ganin ta shige yasa Layla bashi amsa dacewa bata laifi ko takeshe dan masu gida. Dry suka sa yyn da Adams yace mata oh Layla wai yaushe xaki rage surutu ne,kullum bakya gajiya. Dry duka sukasa yyn da nan Khalifah yaxo yana sanar masu da kirar Daddy.
Haka suka mike ha'di da cema Ammie sai sun dawo. Da fitan su Ammie tabisu da kallo sha'awa hadi da mawa Adam addu'an Allah ya hadashi da mata ta gari yabashi ikon juriyya.
Itako Mairo tun shigar ta dakin take kuka,tana cewa"ya xa ayi ta auri wah kuma ta auri kani,ita sam bada ita a wannan lamari ba. Tana a haka tsawon 1 hr sai ga Layla tashigo da wata mata nan cike da xolaya ta ce mata Amarya ta wurin ya Adnan, yooo dai Allah yy sai ki share hawayen ki kibar kuka, an mayar maku da Auren ku,shima yana can daga fadi ya mike daga kan gadon Asibitin wai yaji sauki. Kema sai ki mike masoyiyar Kuma Amaryan ya Adanan. Cike da rashin fahimtan abun da take nufi Mairo take bin ta da kallo. Wanda Ganin kallon da take bin ta dashi yasa Amira dary hadi da cewa" Hajy Rabi gafa amaryan ita Ammie tace a shirya.




Mmn teddy🧸
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: *72/73*
Tom daga yau kar na kuma ganin sahun kafan ka a falon Ammie kanajina?. A sanyaye cike da rashin fahimtan fadan tasa Adams yake bin shi da kallo,sai kuma daya ga ya tsagaita da fadan yace' tom ya Adnan, inshaaallh xan kiyaye amma ya Adnan baka gane ta bane, Maryam ce fah. Saurin katse Adam Adnan yy cike da masifah ya fara cewa" fadamun ita wacece tunda bani da ido..... Aiko nan ya abuce ya hau kwararo masifa kaman irin mai gskyn nan. Itako Mairo ganin Adnan nashirin bata mata rai yasata kokarin mikewa don taba r falon ta daina ganin fuskan shi ta huta.
Itako Ammie da nufan ta part din Abba ta tilasta akan daga yau zuwa gobe xa'a daura Auren Adams da Mairo,cike d mmki Daddy yace ya xa ayi haka bayan ba wata fahimta ce tsakanin Adam da Maryam ba... Ganin Daddy ya tsaya akan cewar Sam hakan da take shirin yi bai yi ba,yasata zama ha'di da labarta masa komai dangane da Mairo da kuma Adanan. Ai nan Daddy ya gunxuma don bakaramun xafi abun yy masa ba. Aiko nan yafara kiraraye² na waya akan yana halattarra yan Uwa da abokan arxiki akan gobe xa a daura Auren Adams da Mairo. Haka ko bakaramin faranta ran Ammie yy ba,anan yake shaida mata xa'a daura Auren nasu da misalin karfe 11am. Nan suka cigaba da kitsa yanda abun zai kasance ha'di da yanke shawarar kar su bari kowa yasan maganan sai komai ya kammala na angama daurin Auren.
Su a sunan suna maganan Sirrine,amma wanda sukeyi domun shi duk akan kunnen sa,ga bansa ne yafadi yyn da jiri na diban sa a daddafe yabar wurin ha'di da nufan side din Umma. Aiko da shigan sa yafadi akan kujera yayin da tari ya sarke masa,,,nan take abun gunun Almara jini ne yafara biyo hankie din da ya tare bakin sa dashi. Kuka Umma tasa hadi da yowa kanshi haka nan sima su Ameerah dake gyefe da khalifah, shikuwa Mujaddad ganin haka yasa shi cikin hanxari kama Adnan da taimakon wani securuty suka saka shi cikin moto don suyi saurin isan hospital,su ko su Ameerah nufan side din Daddy sukayi don su sanar masa halin da Adnan ke ciki.
Koda Daddy yaji bai wani damu ba,don a yanxu haushin Adnan yakeji matuka. Haka Ammie don cewa mata tayi shi yabisu Asibitin ita xata tsaya ta kula da yara.
Don ta kudurta a ranta ita koda Adnan mai xaiyi a gobe sai an daura Auren Adams da Mairo.
Shikuwa Adams bayan fitan Adnan ne ya kalli su Mairo da Layla da jikin su yy sanyi yace" plz kar ku daga ma kanku hankali, maybe da abun da yabata ran Ya Adnan ne. Ku zauna ni bari naje side din shi naji mai ke damunshi. Xama suka yi Mairo jikin ta yy mugun sanyi da irin tijaran da Adnan yy ma Adams.ita ko Layla cewa tayi koda xaka mutu saboda kishi sai an daura aurennan da ya Adams wlh.
Ai kai kabi son zuciyan ka dana matan ka. Ita dai Mairo da jiki yy sanyi gaxa cewa komai tayi





Mmn teddy🧸
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: *70/71*
Dago rinannin idon ta dasuka gama kumbura don tsabar kuka da tasha, sannan ta sadda su kan Layla tana cije labba wanda da kagani kasan tana cikin matsanancin damuwa,bude baki tayi da kyar yyn da hawaye ke cigaba da bin kuncinta nan ta ce" Haba Layla yaxa'ayi nayi soyayya da Adams,wannan sam bai dace dani ba,Adam fa kanine wurin Hamma Adnan. Ta ya xanyi hakan,hakan ae kaman yaudara ce... Saurin katse ta tayi dacewa" ki fahimta Maryam sam wannan ba yaudara bace,xaki nuna masa kema macace kuma ba irin wanda ake wulakan tawa ba.don haka ni dai kaina wlh xan cigaba da ganin na hada halakarku da ya Adama har kuma Aure inashaallh. Ta karke magana tana kallon Mairo. Jiki a sanyaye Mairo tace tom Layla shikenan, na amince amma baxan amince da Auren Ya Adams ba. Hmmmm hohoho tom shikenan tun da kin amince hakan ma yayi min. Ta fadi tana dry. Dukar da kai Kasa Mairo tayi tana tunanin lamarin,zuciyan ta ne ke ce mata,anyah xata iya amincewa da Auran Adam,duk da Ita kanta tana son taga ta rama tijaran da Muhammad Adnan yy mata,kuma tasan ta hanyan rabuwa da Adams ne zata rama duk wani abu da yy mata. Shiru tayi tana a haka sai muryan Ammie taji da duk basu san da xuwan ta ba sai dai muryan ta da suka tsinta tana cewa" Maryam Layla...." mai nakeji kuna mgn akai? Shin Adnan shine ya Auri Maryam yakuma wulakanta ta?. Innalillahi wainnah ilaihir raji'un. Kwallah ne yahadu y kwanta ma Ammie a kwarmin ido,da wata fuska xan kalleki Maryam? Yau Adnan yy abun da banyi tunani ko xaton hakan ba. Amma dama baka shaidan dan yau,kuma wlh sai na ni da kaina na dandana ma Adnan azaba dai² da yanda yayi maki... Shiru tayi ha'di da toko biyu tadan yi gaban su kadan,cike da muryan Umar ni tace" Maryam inaso ki amince da Auran Adam. Kuma a watannan nakeso ayi komai ya kare. Don haka xuwa gobe xan sanar ma Alhaji ya tsayda maganar Auren ku. Tana fadin haka ta zauna kusa da gyefen ta tana dafata tace" Maryam kiyi hakuri kimun biyayya,tabbas idan kk auri Adam sai kin san naxaba miki miji ba wawan namiji irin Adanan ba,sai yanda mace ta juya shi. Don haka so nake kicemun kin amince.
Dago fuska Mairo tayi a sanyaye tace" Ammie tabbas nasan baxaki zabamun abin da xai cutar dani ba,don haka na amince da Auran ya Adam.
Wani murmushi n nasara Ammie tayi ha'di da cewa Allah yy maki Albarka Maryam. Tana fadin haka ta juya ta fice daga dakin ha'di da nufan side din Daddy. Shikuwa Adam zama yy a falon Ammie don sam yakasa tafy side din su. Don gaban banda faduwa bb abun da yakeyi,tunani yake idan Maryam tace bata son shi yaxaiyi da rayuwan sa,tabbas yasan yana mata son da bai taba yi masa wata ya mace ba. Tabbas yarasa Mairo a rayuwan shi yy mata illah sosai...fiye da Awa da fitan Ammie da bata ma lura dashi ba,sai ga su Layla suna sakkowa daga saman stairs din. Zama sikayi kowa tana xuba kamshin turaruka masu sanyin kamshi da dadi. Ganin Adam na zaune kuma da alama shiya kunna plasman yana kallon kwallo,yasa Layla murmushi tana cewa " ya Adam barka da yammacci. Murmushi yy hankalin shi na kan Mairo da tayi kaman bata ganshi ba don ko side din shi bata kallah ba yace" yowa Layla. Itako Mairo ganin irin kafeta da ido da yy yasa duk ta tsargu,don haka badon Allah ba ta ce masa ya2 Adam barka da gida.kaman jira yake yace barka ashe kina mgn?. Cike da kunya ta dukar da kai kasa don bata da bakin mgn. Murmushi Layla tayi ha'di da cewa tana mgn mana ya Adam. Baka taba gani tayi bane?. Kallon ta yy yace tom Layla ari bakin ta,ni ita nake son tabani amsa ta. Da jin haka Layla ta ginste dry,hadi da juya masu kai ya cigaba da kallon ball din . tabar shi da Mairo don tasan indai surutu ne ita sam ba gwanar wannan bane. Ai ko haka Adams yy ta xuba don Mairo tayi mgn,amma daya biyu take bashi amsa,a haka yake ta janta da fira har tafara sakewa da shi tana dry, don Adam irin mutanen nan ne masu yawan zolaya inyafara maka duk abunka sai kayi dry,tom kuma abun ka ga miskili,shi bayaso yy surutu amma yana son ayi masa, don haka shiyasa Mairo tuni ta sake suka fara fira kaman wanda suka shaikara da sanin juna.
Ganin anyi nisa Adams yana kwarara ma fulawan sa ruwa yasa Layla cewa" plz Ya Adams ni dai kutashi kuje nayi kallon news don xan chanja chanel.kallon ta yy don shi ma tuni ya manta da wani waching ball da yake, murmushi yy hadi da cewa" Layla yi kallon ki,mu yanzu ma xamu fita. Xaro ido waje Mairo tayi,sai ya kashe mata ido daya,ganin haka yasa Layla saurin sunkuyar da kai tana dry.don tasan Mairo tana ganin tabara. Basuji shigowar shi ba sai mgnan shi cikin bacin rai,don a gaban idon shi adams ya kashe ma Mairo ido. Da ka masa tsawa yy,hadi da cewa" wannan wani irin iskan ci ne,daga yau na haramta maka shigowa side din Ammie. Saboda iskan ci a gaban Layla ne kk kashe ma yarinya ido,wato ka llata tarbiyan yarinya tooommm.......



Mu tare a episode na gaba.dukda na kosa na kammala book dinga, amma sai tsawo ya ke karayi,ishaaallh kafin ramadan xan kammala.


.



Maman teddy🧸
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: *بِسْــــــــــــــــــــــمِ اَللّهِ الرَّحْمنِ الرَّحِيمِِ*
*78/79*
Bangaren Anisa kuwa kowa jin hauahin abun da tayi ita da Adnan sukeyi,don bb mai tankata sai Umma dake ta kokarin ta kawar mata da komai a ranta. Har taasamu ta fara dan sakewa,yyn da su Amira basa ko kallon ta,sai dai su dauki yan twins.wanda hakan itako sauyawan yaran bai wani bata mmki ba,don dama ba wata jituwa ce tsakanin su ba.
Shikuwa Adams tunda komai ya daidaita yaga anmayar da Auren Mairo da Maleek sai hankalin sa ya kwanta,don Daddy shi ya wakilci Auren Mairo, don shine ya tsaya a matsayin Mahaifin ta. Tun daga nan Adam ya tattara ya koma gidan Haj Babba da zama ko xai kuma samun sassauci. Shikuwa Daddy bayan Maida Auren Mairo ne ya shirya tsaff har da Umma suka nufi rugar su Abba don su shaida masa da Mairo tana tare dasu,kuma sun maida Auren ta ga mijin ta Adanan.
Wanda da suka isa abun da sukaji sun sha matukar mmki,don ashe bayan Batan Mairo Adnan ya zo rugar akan yana bada hakuri kan abun da ya aikata. Anan ya tadda lbarin batan Mairo dakuma kwanciyar jinyan da shima yakeyi. Anan Adnan yafara rokon Abba lamido gafara akan ya yafemasa laifin da yy masu. Amma cike da murya ta rashin lfy mai jin jiki sosai Abba lamido yafara ce masa babu abin da yy masa,don komai da yafaru sharrin Hausi ne,don shi da kanshi yaka mata a gurun boka tana bai masa jikin ta yana zinah da ita,saka makon bin bayan ta da yy tafi ta da ga kewayen bukkan tasu. Kuma anan yake shaida masa da sakin ta da yy don yanxu ma Umma Hausi bola take bi saboda cutan haukan da ya sameta...Anan tari ya turnike Abba lamido wanda ganin haka yasa Adnan da Aneesa rokon fulanin akan subari su fita da Abba don su kai shi asibiti,wanda da kyar suka amince da hakan. Da Umma Yadikko suka tafi don a ciki n garin Abuja babban asibiti yakai Abba lamido. Wanda anan suka ci nasarar ganin sun samu nasarar dai²tuwan nimfashin sa. Kuma ba ayi kwanaki ba Abba lamido jiki yy kyau,bayan asallame shi ne Abba lamido yadinga saka ma Adnan Albarka, ha'di da cewa ya gode da kulawa sannan ya maida su ruga sun gde sosai. Anan Adnan yace samm Abba lamido baxai koma ruga ba,don a yanxu ma yariga da ya siya masu gida dakuma ma'aikatan da xasu ringa kulawa dasu ta fannin lfyn su cin su shansu duka.... Don haka tuni Abba lamido suka bar ruga da Umma yadikko.
Da Umma taji wannan lbrn da Daddy bakaramun saka ma Adnan Albarka suka dinga yi ba. Don sosai ya burgesu dama shi haka yake da tausayin ga taimako.
Bayan sun koma gida ne Ammie da Daddy Umma duka suka kira Adnan da Aneesa, nan suka dinga samasu albarka har da Anisa da tadanne kishin ta akan ganin ta faran ta ran Adnan din.
Itako Mairo koda taji labarin abun da Adnan yy taji dadi a zuciyan ta,amma sam bata nuna ba. Kafin kuwa kwana uku sam inkaga Mairo bazaka ganeta ba,saboda kyaun da tayi ta chanja fata yakara gogewa. A ranan koda suka cika kwana uku ne Adnan da Daddy suka so tfy da Mairo don ta tare a dakin mijin ta,amma nan Ammie tace sai kace bata da iyaye. Ita da hannun ta xata kai ta dakin ta,don haka su Anisa da Adnan su tafi abun su su nasu tarewar sai ranar sati. Wanda ko hakan akayi don a ranar Adnan da Aneesa suka nufi partcout.




Hmmm yau bb sauki Happy weakend mairo's fans,update inshaallh xaku ganshi har sai kun gaji,inbadai kuma nepa sun mana tsiya ba.



Naji Addu'an ku Ina gdy sosai Allah yabar kauna❤️




Mmn teddy🧸
[4/12, 5:39 PM] Hausad paid: 76/77
Cike da rawar murya tace" Layla wai gidan Hamma Adnan xan koma? Nifah bana son Auren shi,ta fadi tana mashau mashau da ido. Gintse dry Layla tayi ha'di da cewa " ahh yanxun nan fa kk kuka ke Hamma Adnan kk so,yanxu kuma kice wai ba haka ba.ai ko nan da kwana biyu xaku koma partcourt da xama,can wurin aikin shi muma mu huta.
Hawaye ne ya gangaro mawa Mairo nan cike da muryan kuka tace"yanxu kingaji dani Layla? Wlh Hamma Adnan mugu ne wahalar dani xaiyi,ni bason shi nake ba,tausayi ya bani. amaimakon Layla ta nuna tausayi gareta sai ma sa dariya tayi tana cewa " afff kyadawo kan hanya, ae idan da akwai so da tausayi dama. Ki shiga kawai a fara maki gyara mhiss Adnan. Ta karke maganan tana dry,hadi da ficewa daga bedroom din. Itako Mairo bin bayan Layla tayi da kallo tana cigaba da kuka. Cike da dattako watannan dattijuwan tace" kiyi hakuri ya ta,shidama Aure biyayya ce da hakuri riban shi. Don haka yata ki yi biyya yinayi bari na bari,inshaallh xakiga ribar hakan. Daga mata kai Mairo tayi tana cewa tomm Mama ngd. A haka suka nufi toilet tafara mata gyara tsugunu matsi.....dangane da abu buwan kaman:
🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿❤️❤️❤️❤️❤️matso matso na baki wani sirri yar uwa amman wannan sai idan kina da aure zakiyi shi idan kinsan bakida aure karma kifara😂 kisamu temun tsami kogoga kasan HQ dinki yayi kamar 1h saki wanke da ruwan d'imi karamfaninki kitirara HQ dinki saiki shafa zuma mai kyau a HQ dinki yay kamar 1h ko sama da haka saiki wanke hmmmmmmmm🙈🙈🙈🙈🙈🙉🙉🙉🙉ranar sai makota sunjiyo ihuun mai house🤣🤣🤣
🌿
🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿
Shan xuma ana so macen da take Alada ta kasance Tana Shan xuma har qarshen kwanakin da xata gama🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿
🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿amfanin kanin fari ki samu kanin fari da habbatussauda da tafarnuwa ki jika su aroba kina Sha Yan
Gyaran kafa kucire kaushi da faso daga kafarki kar akasa gane qafarki da ta na miji🙆‍♂️🙆‍♂️ kafa ta dinga riko net🤔🤔 haba sis Sai kauce.
ki Kasan ce mace Mai biyayya ga mijinki da Dan ginsa koh da ace su basa girma maki🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿
🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿 ❤️❤️❤️❤️❤️ko kinsan sirrin karamfani🙀idan baki saniba ki gwada kisamu roba mai tsafta kizu karamfaninki saiki zuba ruwa💧daidai musali kibarshi ya kwana da safe kisha da yamma haka😋 zakisha mamaki idan kikayi fitsari zakiji yana kamshin.
🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿 ❤️❤️❤️❤️❤️ko kinsan sirrin kankana🍉da madara🥛idan baki saniba ki gwada kisamu kankanarki ki yankata kana amman ba kana sosai bah saiki zuba a bilanda kimarkada saiki juye kisa madara ta gari kota ruwa zakiga abin mamaki😃.
❤️❤️❤️❤️❤️ko kinsan sirrin gayen magarya🤩idan baki saniba ki gwada yin afmafi dashi kizuba ruwa kitafasa shi kidinga kama ruwa zakisha mamaki🤔
🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿
❤️❤️❤️❤️ko kinsan sirrin yin tsarki da ruwan d'imi? Toh idan baki saniba daga yau ki daure ki gwada kiga abin al ajabi🤔
🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿
Hmm sisy na kika kasance kina kwatanta wa'annan mugun gunan misamman ki rinka shafa xuma a HQ din ki, wlh oga xakiga yanda xai susuce yadinga sha batare da yagaji ba,ke kuma kina reromasa kuka n dadi. Ta ku ce har kullum Maman teddy🧸. Muje xuwa muji yanda Hamma Adnan xai susuce.

*******

Bangaren

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login