Showing 30001 words to 33000 words out of 33177 words

Chapter 11 - Yan Biyu Ne Book 1 Complete Hausa Novel

Mrs Kd   

03 Feb 2025

265

amma tanason yakasance a inda rake dan yana debe mata kewa, ita dama kawai iskancin daya ke mata ne bataso, acewar ta , jirai tamatsu yazo ma, ta rokeshi yamaida ta gidansu,

karfe 11:00am Mommy tagama shirinta tsaf na tafiya Niger, breakfast sukeyi , duk sun shirya tsaf , Sawban yasa milk shadda, shikuma Irfan yasa kanan kaya blue trouser da red t-shirt, dukansu sunyi kyau sosai kamar ya'yan larabawa, dama wani idan be sansu ba se yace larabawa ne, ga gashin nan nata sheki, seda suka kammala breakfast tsaf kana s??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????uka mike, daya daga cikin yan aikin Mommy tasa takai mata akwatin ta bakin mota, "Mommy wai har kwana nawa zaki naga kin dau akwati" Sawban yafada "gurinfa baba na zani kaga kuwa ai se kun ganni" "haba Mommy to mu kadai zaki bari kenan" irfan yafada yana shagwabe fuska "au meye ze kama ku garda garda daku, nima gurin father na zani, tunda ni bani da uwa to ai seku barni naje gurin baba na mu zanta" "to Mommy shi Daddy se yaushe" "mebi nan da 3 days yadawo" "nima inaga ranar daze dawo zantawo saboda na tari miji na" "ohh love gaskiya ne" "ku banasan tsiya ku shige muje kaga kai zakaje office" daga haka suka rankaya suka fuce, katuwar bakar jimp suka shiga, driver ya tuka su suka fuce,



=؞?=؞? YAN BIYU NE =؞?=؞?

Story and writing by Hadizatu
'?
'?

Mrs (KD)

Romantic love story

Yar amanar jajirtattu=ت?=ت?

https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
=ت? *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*=ت?
'?
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ?asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau?i_.'?


Marubuciyar littafin
SOYAYYA DA IZZA
Ayanzuma nakara kawomuku wani sabon book
dina me suna (YAN BIYU NE)
ku biyoni domin kuji ya labarin ze kasance
karki bari abaki labari my sister

paid book 300
account number 9045749823
bank name Opay bank
shedar biya ta wannan number =?G?=?G?=?G?
09030849138 WhatsApp only
ko kuma katin waya ta wannan number
09045749823 Airtel



page 21


_____________Har sai da suka ga tashin jirgin Mommy kana suka dawo, shi Sawban office aka saukeshi, bayan sun sauke shi, Irfan yace ma da druver ya futa yasamu taxi ya hau zeje wani guri ne, hakan yabi umarnin sa yafuta yatari taxi ya hau, shikuma Irfan yaja ya motar yawuce,

kansa kife kan stiyarin motar, gaba daya rayuwa ta dagule mai, jiyay an tabashi, dagowa yayi yana kallon mutumin, zama mutumin yayi kana yace "haba malam Umaru komai fa kaga yafaru daga Allah ne wata kula hakan na cikin kaddar ta ne" "malam Musa komai ya jagule mun babu diyata babu matata, ina nakama, gwara ita matata nasan mutuwa tayi, amma ya' ta bansan wanne hali take ba, hankali na baze taba kwanciya ba indai banga diya ta ta dawo gida ba" numfasawa malam Musa yayi yace "nifa malam Umaru ina wani tunanin" "name kuma"? "anyah ba dangin uwar yarinyar nan bane sukaji labarin ta suka dauke ta" shiru malam Umaru yayi kana yace "banajin haka saboda basusan inda ya'r suma take ba ballantana kuma sudauke Aisha" "tohh amma dai yakamata ka nemi damginta dan yazama dole nan gaba koda ta dawo zata nemi dangin mahaifiyar ta" "amma ni A'isha bata tabai mun maganar nakai ta dangin mahaifiyar ta ba" "to ai yanzu bata da hankali karamar yarinya ce, se nan gaba idan ta girma tayi hakali wlh se ta tambaye ka, kodan saboda ma ka tabbatar basu suka dauke taba yakamata ka neme su" "akwai kanshin gaskiya a maganar ka, amma sedai banasan ta ina zanfara ba" "baka san garin suba" "eh nasani ba yar Nigeria bace" "tab akwai aiki amma haka zaka dage ka nemo su" "akwai wasu takardu da mahaifiyar ta tabari bantaba budawa naga meke ciki ba, zanje naduba su kozan samu wani bayani" "yakamata kam kaje ka duba su, yanzu dai ga fasinja nan nata taruwa" "shikenan nagode malam Musa" "ai nima yashafe ni shiyasa" daga haka malam Umaru ya futo yafara sa fasinja cikin motar,

har abbanta ya kammala breakfast bata futo ba, "wai nikam ina mama na ne" "uhmm tanacan tana bacci" "yau bazata je school ba kenan" "me bi bata da lecture" "tom ni bara na wuce" daga haka mama ta rakashi har bakin mota, baan ta dawo tawuce dakin Safiyya, samunta tayi kwance rigin gine idonta bude ta kurama ceiling Ido, ga jatuwar teddy rumgume a kirjinta, har mama tashigo bata sani ba, zama bakin bed din tayi tana tabata, da sauri Safiyya ta zumbur tamike, "kinan kina tunani ko" "mama ba tunani nake ba" "uhmm ai na riga da nasani" sunkuyar dakai kawai tayi, mama ce ta dafa kafadar ta tace "duk tunanin da zakiyi to takai tashi, saboda idan kika bari tunani yamiki yawa to zaki dorama kanki ciwo, kuma abbanki ze iya gane halin dakike ci, ni na tabbata da yasan halin da aka ciki da tuni yayi maganin abun" "Please Mama karki gaya mai zan dena" "bazan fadamai ba muje kiyi breakfast" tashi tayi suka fuce, koda tazuba mata abincin dakyar take cinshi, shima tadai cine saboda hankalin Maman nata ya kwanta

koda ya isa office, zama kawai yayi batare daya dau komai ba ya kwantar dakansa kan kujerar ya rufe idanunsa, telephone din dake dakin yadauka yakira sakatariyar sa yace yanason coffee, ba jimawa kuwa sega ta tazo dauke da cup a hannunta, mikamai tai cikin ladabi ya karba yana fadin "thank you" daga haka tafuce, a hankali yafara shan coffe din cikin sanyin sa daya zame mai jiki, wayar sa yadauka ya danna kiran Daddy, ringing uku yadauka, "hello Sawban" "hello Daddy ina kwana" "mun tashi lafiya" "lafiya lau Daddy ya aiki" "aiki alhamdulillah Mommyn ku ta tafi ko" "eh Abba ta tafi dazunan muka dawo daga rakata" "yayi kyau nama bayar zaku bita kuje ku duba mahaifin nata" "Daddy saboda aiki shiyasa" "ok amma yakamata kuje kuga jikin nasa , ga Abba da Hajja nata tambayar ku wai kunki zuwa" "insha allah Daddy zamuje" daga haka sukai sallama yakashe wayar yaci gaba da kurbar tea dinsa,

abincin ta tasa gaba tayi tagumi , tunda Joseph yakawo mata takasa koda loma daya, kawai ita yau hankalinta yayi gida, sam tagaji da zaman nan, ita ko abincin ma bazata ji zata iya ci, haka yaturo kofar yasameta, aikam da sauri yakaraso gurinta, yana fadin "love meke damunki haka" da sauri tamike tana nufar sa takama hannayen sa duka biyu tana fadin "dan Allah katai maka kamaidani gidanmu bazan iya ci gaba da zama anan ba nasan hankalin kowa na gudanmu atashe yake" takarasa maganar hawaye nabin kuncin ta, tausayinta ne yakamasa ya rumgumota jikinsa yana bubbuga bayan ta alamar rarrashi, yakasa cewa komai dan besan ma me ze ce ba, itakam kukanta takara ma karfi, jin kukan ta yake tamkar ana zuba mai wuta a zuciyarsa, kamata yayi yazauanar da ita, yana lallashinta, kana yace "Please kiyi shiru bazan jure jin kukanki a kunnena ba" dago kanta tayi ta kalleshi tace "to zaka mai dani gida" shiru yayi saboda besan amsar daze bata ba, ita kuma ta kafa mai ido tana jiran jin amsar sa, "eh idan kikai shiru kika dena kuka" hannu tasa tana share hawayenta tana faWin "nadena katashi ka kaini" "zankaiki amma bayanzu ba" "nidai yanzu nake so" "idan kika takura mun bazan kaiki ba" shiru tayi bata kara cewa komai ba, sedai ta kwantar dakanta kan kirjinshi tana ajiyar zuciya, shikuma yacigaba da shafa bayanta, har yasamu tayi bacci,


yau kwanan Mommy 2 da tafiya, yakama gobe zata dawo ita da Daddy, tunda Mommy ta tafi Sawban be kara ganin Irfan ba, danko breakfast baya zuwa yi, Sawban kadai ke breakfast dinsa, dinner kuwa bama yayi , daya dawo daga office part dinsa yake wucewa, yadau laptop dinsa yaci gaba da aikinsa,
bangaren Safiyya kuwa wanda tabashi aikin samo mata number Sawban, yasamo ya kawo mata, amma duk lokacin datayi yunkurin kira setaji gaban ta na tsananta bugu, hakan yasa seta hakura, taci gaba da aikamai sako, maman ta nasane da duk abunda take yi, batai mata magana ba tunda taga tayi nisa cikin soyayyar sa,

su baffa kam harma sun hakura da A'isha a duniya, sun dakarma kansu tariga tamutu, baban A'isha kuwa har yau beje gidan ba, amma yanata bincike akan maganar da abokinsa malam Musa yafadamai, na watakila dangin mahaifiyar tane suka samu labarinta suka dauke ta, amma har yanzu be samu wata makama ba, haka dai yaci gaba da bincike,

Irfan kam kullum yana manne da A'isha, duk da wani tana botsare mai tace se yakaita gida, dakyar yake lallashinta, danshi baze iya maida taba, gani yake idan suka rabu ze iya rasa ransa, dan yanamata wani masifaffen so, wanda shikansa besan taya yakamu da sonta haka ba, ita kuma ganin yanayin duk abunda tace , hakan yasa kullum cikin yimasa rugima take, ta kakalo wancen ta kakalo wancan, shikuma bayasan ganin Sacin ranta hakan yasa yake mata duk abunda takeso, amma banda abu daya, idan tace yamaida ta gida, baya amsa mata, yana tare da ita kulkum hakan yasa yanzu tasaba dashi sosai, ko da yanemeta bata hanashi saboda yanzu ya riga yasaba mata dakanshi, da salonsa dayake sata futa hayyacinta, idan kaji ma tana kuka lokacin dayake tarayya da ita to kukan shagwaba ne, dan yanzu bata hanashi yin abunda yaga dama da ita, saboda ya riga yasaba mata dakansa, tayi kyau farinta yayi mata kyau fuskarta har wani sheki takeyi, ga dirinta daya kara ftowa, cikin kwana biyu, duk abunda takeso Joseph na kawo mata, shikuma yanzu yadena zuwa ko ina kullum yana tare da ita, abokansa sunata kiranshi wai meye sa baya zuwa club, seta cemusu shi yace musu baze ma kara zuwa ba, Esha kam kullum seta kirashi yaki dauka, dan yanzu bayajin ze iya tarayya da wata mace indai ba A'isha ba, dan kowace salam ze jita, danshi jiyake A'isha ta daban ce, kamar danshi akayita,


misalin karfe 7:00pm yana zaune kan kujera, ita kuma tana tsakankanin kafarsa tan jingina da kirjinshi, suna kallon cartoon, ta dage baze canja ba tafoson su, kanta ko dankwali babu gashinta ya bazu har kafadunta, lemon bawo take sha tana kallon tana dariya idan akai abin dariya, shikam tagumi kawai yayi yana kallonta, dan yana daukan wayarsa setace ya ajiye ya kalla cartoon yana da kyau, wayar sa ce tadau kara, dauko yayi, Esha ke kiransa video call, kamar baze dauka ba, wata zuciyar tace 'ka dauka kamata kashadin kada ta sake kiranka' hakan yasa yadauka, ganin ta yayi daga ita se bra da wando iya cinya tana kwance kan bed, "Irfan inason ganin ka gashi baka daukarmun waya mena maka" A'isha naji , hakan yasa tazame jikinta daga nashi takoma gefe tacigaba da kallonta, dan satar kallonta yayi yaga bata kallon shi, dan yanzu bayasan abunda zata birkice mai, mikewa yayi yabude kofar yafuce, bedroom dinsa yanufa, zama yayi kan bed, yana faWin "kinga Esha kifuta rayuwa ta kada ki sake kirana" "kaima kasan baze yiwu ba" "ok to kici gaba ki gani" "to wai mana ka kafadamun idan kadena jin dadi nane"
haka kawai A'isha taji hankalinta yaki kwanciya, hakan yasa tamike tabude kofar tafuce, dayake yanzu tasan pin din kofar tata, tana fitowa tafara neman dakinsa dan tasan nan ze nufa, abude yabar kofar, hakan yasa ta hangoshi, kai tasa ciki, ta tsaya bakin kofar tana kallonsa, "nifa bance banajin dadinki ba kawaidai yanzu kibar ni, bana ra ayinki" hangota yayi ta mirror, da sauri yakashe wayar yanufi inda take, "love kece kika zo" yafada yana kokarin kai hannu jikinta, dasauri ta matsa tana fadin "ni karka tabani" "saboda me love" "bansani ba kazo ka maida ni gida" yakasa gane meya fusa tata haka, ita kanta batasan meye dalilin fushin nata ba, "kiyi hakuri bayanzu ba" "kaga bazan kara kwana gidan nan ba" tafada tana kokarin fucewa, da zafin nama ya janyo hannunta, tafada kirjinshi kana ya kai bakinsa saitin kunnenta yace "kinga dama ban taba cinki a dakina ba" tagane abunda yake nufi, dan yanzu tafara gane maganganunsa, hakan yasa tafara ?o?arin zamewa daga jikinsa, janyota yakarayi ya hadata da jikinsa qirjinsa na bugawa da qarfi yace  kodai kina kishine love" harara ta galla mai, libs dinta yakama da hannunsa kana yakura mata ido yace "wlh love ina sonki sosai ki yarda idan namai daki gida zaki aure ni" rintse idonta tayi ta rungumeshi muryarta na rawa tace  don...don Allah kamaida ni gida nidai bazanyi maka alqawarin zan aure kaba ba Please" dagata yayi cak ya nufi kan bed da ita ya fara cire mata kayanta a hankali yana kissing dinta har ya rabata da komai saura pant and shima ya cire kayan jikinsa ya rage dagashi sai boxes ya sake hadata da jikinshi ya sanya hannunsa ya tallafo tsayayyun boobs dinta yana shafawa a hankali yana sauke numfashin da yake bayyana tsananin feelings dinsa atare da ita, janyewa tayi ya biyota da sauri yana kallonta kamar wani maye yana lasar lips dinsa tare da zame boxes dinsa ta rintse idonta saboda kunyar kallon a tube halittarsa gabadaya tsoro take bata kasancewar komansa a murde yake hatta penis dinsa idan ta miqe duk bata taba ganinta a idonta ba amma tanajin aikinta a jikinta, numfashi taja tare da dafe kansa saboda jin bakinsa saman kirjinta yasanya hanunsa ya banqarota tare da sake tura boops dinta a bakinsa yana hura mata iskar hancinsa ta shige jikinsa kuwa tana shafa kansa a hankali tana sauke numfashin dadi, harta saba itama jin dadinsa sake kama nonuwanta yayi daya a bakinsa daya hannunsa kuma yana shafa mararta zuwamatsematsin cinyarta yana shafa gabanta yanadaga pant dinta a hankali yana tura hannunsa.
Wasa yake da gurin yana karkada yatsansa a hankali yana juyashi a cikin abinta daya cika taf da ruwan dadi me dumin gaske.
Ya jima yana qwaqular gabanta kafin yaji ta qanqameshi tace  ahhhhhhh kabari.... haka dan Allah ka dagani nagaji.... " hannunsa yasa ya buda pant dinta sosai itakuma sai tureshi takeyi wai bataso masa , gabadaya ya gama rikicewa jikinsa sai tsuma yakeyi qafarta ya daga ya saita penis dinsa cikin gabanta ya fara shigarta a nutse saboda tsaro yasan halinta yanzu sai ta farayi masa kuka ta hanashi jin dadinsa yanda ya kamata, shigarta yakeyi yana murza kan boops dinta a hankali har saida ya gama shiga gabadaya yaji yayi zamzam a ciki ya fara motsa jikinsa ta saki kara tare da qanqameshi tana shidewa, hakan yana mugun yi masa dadi yanda yake sukuwa kanta yanacinta yana nishi yana sakin ajiyar zuciya, sun jima a haka kafin ya saki ruwansa , rumgumeta yayi yana numfashin dadi, hannunsa ya daga a hankali yace  I Really love you duk wata mace idan bake bace na yafeta , "wlh love ina matukar kaunarkj bazaki gane ba ne shi yasa kike wahalar dani" kokarin mikewa take, ya saga ta cak yawuce toilet da ita, wanka sukai, kana yabarta tayi na tsarki da kanra, kafun tafuti har ya kammala shirya wa, gaban mirror taje ta tsaya, tana karewa kanta kallo a mirror, rungume ta yazo yayi ta baya, yana kai bakinsa kunnen ta yace, "wai love meya fusata ki dazu ne" banza tamai bata ce mai komai ba, yakara cewa "ko wayar danayi ne" harara ta galla mai ta mirror din tace "ina ruwa na da wayar ka" "love yarinyar ta takuramun ne shine na daga nayi mata warning karta sake kirana saboda da aure na yanzu" kallonshi tayi alamar tambaya "eh mana love aike matata ce insha Allah" "wlh badai ni ba" murmushi yayi yana dage tawul din jikinta, yakai hannu kan cikinta yana shafawa yace "love yaushe zaki bani baby me kama dake" bata kulashiba tafara shafa lotion ajikinta "kinga idan kika haifa

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login