Showing 18001 words to 21000 words out of 22282 words
tare da cewa"Aunty kallarki kiganki".
kallon madubi Inteesar tayi taga lokaci ɗaya tacanza tayi kyau murmushin dayaƙara fito da kyawunta tayi tare da cewa"nagode Sis amma wannan kwalliyar kamar tayi yawa gakuma gashi dakika fitomun dashi dukya dameni".
"bawani yawa da kwalliyarki datayi Aunty light make-up fa nayimiki shikuma ai gashi baze rife bane shiyasa amma dan Allah karki lalata kwalliyarki mutafi nasan mu ake jira ".
"toh muje".
nan kowacce tasa plate shoe ɗinta da hand bag ɗinta kalar kayanta suka fita sunata baza ƙamshi.
Ɓangaren Namijin duniya ko yana gama rai ɓace ya isa part ɗinsa yana shiga falonsa ya zube kan kujera tare da sauke wani nannauyar ajiyar zuciya harya lunshe idanunsa yaji verbrating ɗin wayarsa tsaki yayi tare da duba mekiran yakara a kunne tare da yin shiru daga ɗaya ɓangaren Ahmad yace"mutumina inaka shigane inata kiranka baka ɗauka ba".
wani guntun tsaki yayi tare da cewa"wannan yarinyar ce taɓatamun rai wai kamata za'ayiwa auren dole batare danasani ba kuma Abbih ya rasa yarinyar daze auremun se fitsarrar yarinyar nan mara tarbiyya".
"aure kuma My Man wacce yarinya kenan".
"wacce yarinyace banda Inteesar take kowa oho mata".
a zabure Ahmad yace"wacce Inteesar kake nufi badai ta office ɗinka ba".
"itaman".
wani farinciki ne ya lulluɓe Ahmad yashiga godiya ga Allah nunawa Abdallah yayi yana tayashi alhini daga ƙarshe yacemasa zasu shigo shida Adam daddare nan sukayi sallama Ahmad ba abinda yakeyi se murna tsaki Abdallah yayi tare da miƙewa yashiga bedroom ɗinsa ya ɗaura towel yashiga bathroom dan watsa ruwa bewani jimaba yafito towel ƙarami yana tsane kwantacciyar sumar kansa hand drayer ya jona yashiga busar da gashin yashiga gyarashi da mayamayan gyaran gashinsa lokaci ɗaya suma taɗau sheƙi
yana gamawa yayi shafa ys shirya cikin wata haɗaɗiyar black arman suit yasaka komai baƙi yafeshe jikinsa turarukansa masu daɗin ƙamshi ya gyara jikinsa tsaf ko ina yaɗau gayu cikin takun ƙasaita ya nufi ɓangaren Granny dan amsa kiran Abbih.
Yana isa falon Granny ya nufi dining dan yagasu Ammih nacan cikin girmamawa ya gaidasu Mummy suka amsa tashi Meemah tayi daga kujerar datake zaune takoma kusa data Abdallah shiko ɗan gogan yi yayi kamar besan tazauna kusa dashi ba ya maze ta ƙasan ido yashiga kallon kowa na gurin yaga Rahama amma beganta ba kai hannu yayi ya tsiyayi ruwa a glass cup yakai bakinsa a zuciyarsa yace"ko ina kuma wannan fitsararriyar yarinyar tashiga oho".
yana cikin wannan zancen zucin yaji ƙamshin wani daddaɗan turare ya daki hancinsa saurin maida glass ɗinsa yayi a idonsa ya kalli direction ɗin dayaji wannan ƙamshin tozali yayi da Inteesar dataci uban gayu kamar ka saceta ka gudu dan kyau hannunta riƙe da wani babban ball tari yashigayi!!!!!!!!!
Votes and Comments
_*Daga Alƙalamun ƴar Mutanen Gwarzo.*_
# Real eeshow
_*Paidbook,Amount Nml grp 300,Vip 800,pc 1k, Account Detail 2411022356 Aisha Umar Ibrahim Zenith Bank, or Vtu mtn or airtel ga ƴan Niger kuma zaku turo da katin Airtel na daidai kuɗin da kikeson shiga aiko da shedar biyanka/biyanki ta wannan number 08108362334.*_
Book 2
5️⃣7️⃣➡️5️⃣8️⃣
Saurin shanye ruwa dake hannunsa yayi yayinda yake binta da idanu ta cikin baƙin glass ɗinsa kamar wanda yaga sabuwar halitta har ta aje ball ɗin dake hannunta kallon chairs ɗin gurin tayi taga ɗaya ce kawai ta rage wadda ke facing ɗin Abdallah jiki a suluɓe ta nufi kujerar yayinda kanta ke ƙasa gabanta ke tsananin faɗuwa saboda jin idanunshi na yawo a jikinta ta zauna tare da sauke wata boyayyar a jiyar zuciya kanta a ƙasa tace"sannunku da hutawa kuyi haƙuri nabarku kuna jirana".
murmushi Ammih tayi yayinda takejin wata ƙaunar Inteesar dake ƙara ninkuwa a zuciyarta tace"bakomai daughter ke za'aiwa sannu irin wa'innan abinci haka Allah dai yayi albarka ɗiyata kema Allah yabaki masu yimiki".
murmushi tayi tare da yin ƙasa da kanta alamun kunya tace"ameen".
taɓe baki Namijin duniya yayi tare da
# Real eeshow
_*Paidbook,Amount Nml grp 300,Vip 800,pc 1k, Account Detail 2411022356 Aisha Umar Ibrahim Zenith Bank, or Vtu mtn or airtel ga ƴan Niger kuma zaku turo da katin Airtel na daidai kuɗin da kikeson shiga aiko da shedar biyanka/biyanki ta wannan number 08108362334.*_
Book 2
5️⃣7️⃣➡️5️⃣8️⃣
Saurin shanye ruwan dake hannunsa yayi yayinda yake binta da idanu ta cikin baƙin glass ɗinsa kamar wanda yaga sabuwar halitta har ta aje ball ɗin dake hannunta kallon chairs ɗin gurin tayi taga gabaki ɗaya da mutane kai saura guda ɗaya ce kawaita rage wadda ke facing ɗin Abdallah jiki a suluɓe ta nufi kujerar yayinda ƙirjinta ke dukan tara-tara kanta a ƙasa gabanta na tsananin faɗuwa saboda jin idanunshi na yawo a jikinta batason yakuma tsiromata da wani salon masifar tashi ta zauna ganin bemata wata muguntar bane yasata sakin wata ɓoyayyar ajiyar kanta a ƙasa tace"sannunku da hutawa kuyi haƙuri nabarku kunata jirana".
murmushi Ammih tayi yayinda takejin wata sabuwar ƙaunar Inteesar na ƙara ninkuwa a zuciyarta tace"bakomai daughter ke za'aiwa sannu irin wannan abinci haka Allah dai yayimuku albarka ɗiyata kema Allah yabaki masu yimiki".
murmushi tayi tare da yin ƙasa da kanta alamun jin kunya tace"ameen".
taɓe baki Namijin duniya yayi tare da yin magana a ƙasan maƙoshinsa ta yarda ba wanda zeji se ita yace " a haka kamar wata mutuniyar kirki hadda wani ƙasa dakai kamar gaske nanko ba abinda ke cikinta se ƴar banzar rashin kunya kamar kuɗin cizo".
karaf sukayi ido huɗu da Inteesar kashemata ido ɗaya yayi tare da sakin wani shu'umin murmushi ya ɗagamata gira alamar yadai saurin ɗauke kanta tayi daka gareshi dankar wani yagansu.
Karaf akan idon Meemah waddata tashi cikin yauƙi zatayi serving ɗinsu tinani tashiga yi itako a ina tasan wannan fuskar ganin tashiga tinani ne yasa Abbih cewa"Daughter ƙarasa ladanki mana kiyi serving ɗinmu".
cikin girmamawa ta miƙe tare da cewa"toh Abbih".
nanta shiga serving ɗin kowa cike da nutsuwa gefe guda kuma ba abinda Meemah keyi se aikin kallon Inteesar tana son tino inda tasanta a haka takoma ta zauna har Inteesar tagama serving ɗinsu tana tinani nan kowa yafara cin abincinsa cikin kwanciyar hankali a zabure ta miƙe tare da cewa"bura uba kece..........?".
ta faɗa tare da nuna Inteesar dake ƙoƙarin kai spoon ɗin shayi bakinta kowa na gurin ne yajuya yana kallon Inteesar saurin maida spoon ɗinta tayi tare da shiga dube-dube alamun nema wanda Meemah ta nuna gani tayi kowa na gurin na kallonta saurin yin ƙasa da kanta tayi gabanta na dukan tara-tara domin tin shigowarta tagane Meemah sarai a zuciyarta tashiga addu'ar Allah yasa karta faɗi inda ta taɓa ganinta domin batason kowa yasan ta taɓa ganin Namijin duniya.
Tana cikin wannan zancen zucin taji muryar Abbih yace"A uzubillahi mina shaɗanirrajim anan gidan ake kutuntuma wannan ashar ɗin sekace gidan maguzawa".
saurin zungurarta Mummy tayi ta ƙasan dining ba tare da angansu ba tayimata alamun a cikin mutane suke ganin tayi shiru ne tana jifan Inteesar da wani kallon ƙasƙanci ne yasa Mummy yin gyaran murya cikin ƙissa tace"nifa banson shashanci kinsanta ne?".
"wallahi da naɗauka wata ƴar class ɗinmu ce da mukayi karatu a England Zainab se yanzu nagane ashe ba ita bace amma ko suna tsananin kama sorry fa".
taƙarasa zancenta tana mai jifan Inteesar da wani kallon wulaƙanci murmushin gefan baki Abdallah yayi domin shima yagane inda Meemah ta taɓa ganin Inteesar.
ɓangaren Inteesar ko sauke wata uwar ajiyar zuciya tayi me ƙarfi wadda ta ja hankalin kowa na gurin yayo kanta ganin ana kallonta ne yasata yin ƙasa da kanta muryar Abbih taji yace"Daughter lafiya kuwa ?".
murya na rawa tace"lafiya ƙlau Abbih".
"kodai wanine yayimiki wani abune".
"ko ɗaya Abbih ba abinda akayimun kawai dai nima naji nayi ajiyar zuciya ne amma bansan dalilin yinta ba".
"toh Allah yayimuku albarka ".
"ameen ya Allah".
nan kowa na gurin ya cigaba da cin abincinsa yayinda Rahama keta faman santi .
ɗaukar pork ɗin dake gabansa yayi tare da ɗaukar doya ɗaya yakai bakinsa da sauri ya miƙe ya nufi toilet ɗin dake manne a falo yashiga kakarin amai kamar gaske bewani daɗe ba yafito yana wani yamutsa fuska ya nufi dining har yaja kujerarsa ze zauna yaji muryar Abbih a ruɗe yace"lafiya kuwa son kake amai ".
ƙara yamutsa fuskarsa yayi tare da sakin murmushin ƙeta ya kalli Inteesar da itama shi take kallo kashemata ido ɗaya yayi haɗe da yimata alamar one-zero buɗe bakinsa yayi da niyyar yin magana sukayi ido huɗu da Meemah data kafeshi da ido tanason jin mezece ɗauke kansa yayi daka garesu tare da shafa kwantaccen sumar kansa datasha gyara cikin nuna yanayin rashin lafiya yace"bakomai Abbih jikinane banajin daɗinsa tunda na tashi Sweetheart haɗomun coffee ko zan iya sha".
yaƙarasa zancensa yana kallon Rahama dake cin abincinta hankali kwance turo baki Rahama tayi tare da yin ƙasa da murya tana ƙunƙunai tace"kaidai Yah Abdallah kana baƙincikin ka ganni ina hutawa seka tasheni duk ga mutane nan inbakason na masu aiki aiga matarka nan basekasa ta haɗamaka ba ai duk a cikin dutyn tane".
ƙara haɗe rai yayi kamar wanda be taɓa dariyaba rai ɓace ya dakamata tsawa yace"ke yaushe nafara wasa dake dahar kika rainani haka to bazansa masu aikinba kenaga damar sawa".
yaƙarasa zancensa yana huci kamar wani mayunwacin zaki dakatar dashi Ammih tayi ta hanyar cewa"a'ah Malam dakata bazaka zo har ɗaki saboda baka da lafiya ka takurawa ɗiyata ba ai gaskiya tafaɗa tunda bakason masu aiki su haɗamaka aiga matarka nan itace kake tilashinta ba itaba to da batanan yazakayi ke Aishatu tashi ki haɗowa mijinki coffee".
dammm gaban Inteesar yabayar tayi saurin ɗagowa ta saci kallon Namijin duniya ta wutsiyar ido karaf suka haɗa ido saurin ɗauke kanta tayi daga kallonsa lokaci ɗaya gumi yashiga ketomata domin batason duk wani abu dazesa tashiga sabgarshi tana cikin wannan zancen zucin taji muryar Ammih na cewa"ko bakiji bane".
"naji Ammih bara na haɗo".
nanta miƙe jiki a saluɓe ta nufi kitchen yayinda Mummy da Meemah suka rakata da uwar harara haɗa ido Mummy tayi da Namijin duniya hakan yasata saurin ƙaƙalo murmushin ƙissa tace"sannu ko Son Allah yaƙara lafiya ka kira family Doctor yazo ya dubaka".
fuska a haɗe yace"yauwa Mummy dama so nake idan naɗansha coffee ɗin sena kirashi".
"toh wai nikam ina muka samu yarinya haka me hankali da nutsuwa haka ko ƙawar Rahama ce ta kawomana ziyara".
taƙarasa zancenta cikin ƙissa irinta riƙaƙƙun ƴan bariki murmushi Abbih yayi tare da cewa"surukarki ce ai".
a razane Mummy da Meemah suka kalli Abbih danson tabbatar da abinda kunnuwansu yajiyemusu dakyar Mummy ta iya saita nutsuwarta tace"Dadyn yara bangane surukata ba matar waye".
"matar Abdallah ce jiya aka ɗauramusu aure dama abinda zanfaɗamuku kenan bayan mun gama cin abinci".
dakyar Mummy tasaita nutsuwarta ta ƙaƙalo murmushin da iyakacinsa leɓe tace"masha Allah ,Allah ya sanya alkhairi yabasu zaman lafiya da zuri'ah tagari".
"Ameen ya Allah".
Ɓangaren Inteesar ko tana shiga tafara haɗamasa harta ɗakko sugar zata zuba ɗaga idonnan da zatayi tayi tozali da abun gishiri murmushin ƙeta tayi tare dakai hannu ta ɗakko salt ɗin ta makashi a cikin coffeen ta motsa tashiga dariyar ƙeta seda tayi me isarta sannan tace"badai ni kacewa one zero ba to yanzu za'ai one-one mara tarbiyya kawai maga tasa aikin tsiya kawai zanyi maganinka yau".
dariya taƙarayi sosai sannan ta ɗauƙi cup ɗin ta ɗaura akan plate ta nufi dining tana dariyar ƙasa-ƙasa fuska a sake ta nufi falo ganin sunkoma falo gabaki ɗayansu ta ajemasa a gabansa takoma dining tacigaba da cin abincinta ɗaukar coffee ɗin yayi ba tare daya sa komai a ransa ba yakai bakinsa jin gishiri yayi kauu har tsakiyar kansa ɗaga idonnan dazeyi suka haɗa ido da Inteesar zatakai doya bakinta murmushi ƙeta ta sakarmasa tare da kashemasa ido ɗaya tayimasa jinjina da hannu murya a ƙasan maƙoshi tace"kaɗanma kagani one-one kenan".
dakyar ya iya haɗiye coffee ɗin muƙut ya miƙe a zabure saboda yadda yaji bakinsa ya ɗaɗe zetafi yaga Meemah takai hannu zata ɗauki cup ɗin coffee zatasha yayi saurin wafcewa tare da wayincewa yace"ke ina wasa dake dazaki ɗauki abu ina ci".
"sorry ya Abdallah naɗauka ka ƙoshine shine zan shanye ragowarka kasan albarkar kwano tana ƙasan abinci".
ba tare da yayi maganaba ya wuce rai ɓace ya nufi part ɗinsa da coffeen yana tinanin irin mugunta dazewa Inteesar.
ɓangaren Inteesar ko hankali kwance tagama cin abincinta ta kwashe kwanukan da suka ci takai kitchen ta nufi bedroom ɗinsu ta yafa mayafinta ta riƙo ƴar jakarta tana sauri domin Rahama na waje tana jiranta jitayi an rifemata baki an ɗauketa cak kamar wata baby se mutsu-mutsu take be direta ko ina ba se ɓangarensa kan gadonsa ya nufi ƙofa ya murzamata key ganin Namijin duniya yasa hankalin Inteesar yayi mugun tashi lokaci ɗaya tsoronsa ya dirarmata ta sauka daka gadon tana hawaye tana yarfa hannuwa tana yin baya gani tayi yana biyota har seda ta ƙure da bangon ganin bawani matemaki se Allah hakan yasata aro jarumta murya na rawa alamun a tsorace take tace"kawai meye haka nifa banason iskanci ai wannan rashin tarbiyya ne kaiwai bakasan bakyau taɓa jikin mace bane".
murmushin gefan baki yayi ganin yadda tafaɗi maganar tawani haɗe rai alamun batason wasa yasashi cewa"nikuma inason iskancin se akai yaya shiyasa zanyi dake gwara ingwadamiki rashin tarbiyyar kya ƙara tabbatarwa har kibama wani labari nikuma dakyau a gurina".
yaƙarasa zancensa tare dasa hannu ya zuge zip ɗin doguwar rigarta ta baya ta sauka ƙasa bazato taji ya fisgota tafaɗa kan faffaɗan ƙirjinsa a tare suka sauke wata uwar ajiyar zuciya yayinda numfashinsu yashiga sarƙewa cikin na juna saurin haɗe lallausan bakinsa yayi da nata yashiga kissing ɗinta tako ina kamar wani mayunwacin zaki yayinda yakai hannunsa ta baya ya balle pin din bra dinta nan take tsayyayun brest dinta suka bayyana yakai hannu ya matsa nipples ɗinta da karfi ta saki wata ƴar ƙara ta zafi sbd irin damkar d yayi musu hannu biyu- biyu lokaci guda yakai bakin sa ya fara tsosa dayan hannu kuma yana kan dayan yana murzawa ita kuwa ba abinda take banda aikin kuka da ture shi seda ya gurjeta son ransa sannan ya zube akan gadonsa yana maida numfashi da sauri ta maida rigarta ko ɗin bata tsaya zugewaba ta yayimi bra ɗinta da jakarta ta nufi ƙofa ta buɗe cikin muryar kuka tace"Allah ya isana jikina daka taɓamun mara tarbiyya kawai".
ta ruga da gudu.
A hankali yashiga buɗe jajayen sexy eyes ɗinsa da suka canza kala zuwa ja ya saukesu a jikin ƙofa wani murmushi ne ya suɓemasa bazato jin tacigaba da yimasa rashin kunyar lokaci ɗaya yaji yanajin wani irin haushin kansa daya kasa control ɗin kansa a zuciyarsa yace"meke shirin faruwa danine kan wannan ƴar shilar yarinyar ne wai da har nake kasa control ɗin kaina na nuna maitata a fili".
wani guntun tsaki yasaki tare da miƙewa dakyar ya nufi bathroom ɗinsa yana shiga yasakarwa kansa shower tare da lumshe sexy eyes ɗinsa yashiga tinanin reaction ɗinsu na ɗazu yana saki wani ƙasaitaccen murmushi.
Ɓangaren Inteesar ko da gudu tashiga bedroom ɗinsu ta rife ƙofa tare dasa key ta nufi bed ɗinsu ta faɗa tare da sakin wani marayan kuka tana cikin yin kuka taji muryar Rahama na bugo ƙofa saurin share hawayenta tayi kamar batayi kuka ba ta buɗemata ƙofar tare da cewa"wanka zan canza tea ne ya zubarmun a kaya".
kallonta Rahama tayi sama da ƙasa sannan tace"la Aunty yanaga bakinki ya kumbura?".
damm ƙirjin Inteesar yabayar dakyar ta saita nutsuwarta gurin cewa"wlh nima bansan meya cijeni ba kawai sejin zafi nayi naga ya kumbura haka".
"toh Allah yaƙara sauƙi yi kiyo muyi mutafi nasan ƙila yanzu yafito".
zaro ido waje Inteesar tayi a tsorace tace!!!!!!!
Votes and Comment
_*Daga Alƙalamun ƴar Mutanen Gwarzo.*_
# Real eeshow
_*Paidbook,Amount Nml grp 300,Vip 800,pc 1k, Account Detail 2411022356 Aisha Umar Ibrahim Zenith Bank, or Vtu mtn or airtel ga ƴan Niger kuma zaku turo da katin Airtel na daidai kuɗin da kikeson shiga aiko da shedar biyanka/biyanki ta wannan number 08108362334.*_
Book 2
5️⃣9️⃣➡️6️⃣0️⃣
"Dawa ɗin zamu tafi ?".
"da Yah Abdallah mana lafiya naga lokaci ɗaya yanayinki ya canza hankalinki ya tashi".
muƙut ta haɗiyi wani miyau da da take tarawa zata zubar saboda ya haɗa bakinsa da nata tace "bakomai bara inje inyo wankan".
"toh sekin fito".
jiki a saluɓe tashiga kamar kazar da kwai ya fashewa a ciki ta shiga toilet direct gaban madubi ta nufa ta tsaya tare da kallon kanta cikin yanayin kyama takai hannunta kan small pinky lips ɗinta da suka ɗan kumbura ta tofar da miyau a sink ɗin dake ƙasan mirriorn tare da cewa"Allah ya isana bakina kawani sawa mutane wannan ƙazamun bakin naka mara tsarki a bakinsu".
taƙarasa zancenta kamar zatayi kuka ta ɗakko brush tasa makilin tadinga brush tana hawaye ita ala dole kyamar bakinsa takeyi tana zubamasa Allah ya isa sannan tafara wankanta cikin kwanciyar hankali.
Kwance take akan gado ba abinda takeyi se aikin rizgar kuka buɗo ƙofar bedroom ɗin Mummy tayi meza zatagani Meemah kwance akan bed tanata rizgar kuka hankali tashe ta ƙarasa shigowa ɗakin tamaida ƙofa ta rife hankalinta a matuƙar tashe ta isa kan gadon tare da cewa"Meemah! Meemah!! Meemah!!! lafiya".
a fusace ta juya tare da wurgawa Mummynta harara da ƙananun idanunta da suka canza kala a harzuƙe tace"au tambayata ma kike Mummy bayan kina kallo narasa farincikina kin kasa yin komai akai kullum kina cewa inkwantar da hankalina Namijin duniya nawane ni kaɗai ashe duk son zuciyarki kike faɗamun to wallahi matuƙar narasa Namijin duniya nima sekin rasani shiga duniya zanyi domin ni banga amfaninki a rayuwata ba ".
" haba Meemah ki kwantar da hankalinki ki tsaya muyi magana mana dama kinsantane ?".
wani