Showing 42001 words to 45000 words out of 77617 words

Chapter 15 - Ciki Da Gaskiya Part 1 Complete Hausa Novel

06 Jan 2025

583

toyawaba, Dan baffah ya kwakwkwafi yaran akan suyi gum dabakinsu da zancen harsai ya tabbata.

Saidai kuma kash baffah ya makaro, Dan hajia babba ta tunkaro d'akinsa aranar dayake sanarma ya khaleel daya dawo jiya zancen yashiga kunnenta.
Hummm airanar saida ta tada hankalin kowa agidankam.
Dole baffah yabar mata gidan dankarsu tafka abin kunya agaban yara.
Umme amarya kam koda tadawo taji zancen batace komaiba, Dan ita wanan baya d'aya daga cikin matsalolimta kam.

Washe gari babu Wanda yasani hajia babba da hajia khaltum suka nufi Kano Dan sun sami address d'in gidansu mama ahannun Tasleem dasuka tsare da kurari.
Tana kuka tabasu, amma tayi gum dabakinta bata sanarma Anty Mamie ba gudum kartasha fad'a, kilama harda duka Anty Mamie zata mata..............๐Ÿ–Š



Hummmm masu karatu koya zata kaya? Idan su hajia babba sun Isa Kano?.๐Ÿค”

Bara mubisu muma domin ganema idonmu๐Ÿคฅ.



Duk mai buk'atar ciki da gaskiya.... Daga farko Yaje wajen mai wannan number zai samu๐Ÿ˜‚.
08100955951







I love you all my Fan's๐Ÿค—๐Ÿค—๐Ÿ˜๐Ÿ˜๐Ÿ˜๐Ÿ˜๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜˜.
[8/12, 4:08 PM] Aisha Galadima: *_Typing๐Ÿ“ฒ_*



๐Ÿคฐ๐Ÿป
*_CIKI DA GASKIYA........_*
_{๐Ÿ”ชwuk'a bata hudashi๐Ÿ—ก}_



*_Bilyn Abdull ce๐Ÿค™๐Ÿป_*



*_NIKA'DAI WRITER ASSO........_*๐Ÿ˜œ


*_Sadaukarwa_*
_My sweet dady_
~(ALLAH ya gafarta maka)~
๐Ÿคฒ๐Ÿป๐Ÿ˜ญ



*_part 1_*
(littafi na d'aya๐Ÿ“•)

_Deexerh, my sweet Dee.....wanga page nakine ke kad'ai, yau sai islands uk๐Ÿ˜๐Ÿ˜._

2โƒฃ5โƒฃ

Indai Dan Maman Hafsat kika dage dak'in yarda da aurenan yakamata ki amince yanzu Maman Aysha, tunda kindaiji itama d'in tagoyi bayan kiyi aurenki.
Itama kuma inhar ta amince nid'in M. Basher yanada burin aurenta, kuma tasan zancen tunda anfad'a mata, sabodake kuma tace bata aminceba, tunda yanzu kema gashi zakiyi saikuyi hak'uri kawai kiyi. Auren shine mutuncinku, Dan Yaya Abubakar bazai ta6a dawowaba, dolene kuma yaranku saida tsawatawar namiji.
Mama ta share kwallar data cika mata idanu, nifa kawunsu aurensane bazanyiba kam, dacanma damuke da kuruciya ban zauna da uwargidansa lfy ba bare yanzu, banason yawan fitina gsky..

Kafin kawu bilyamin yace wani Abu sunji ana kwala sallama a tsakar gida.
Fitowa sukayi suduka, saidai ganin manyan hajiyoyin yasakasu tsayawa suna kallonsu da mama ki.
Itakam mama tunda taga hajia khaltum da hajia Laura ta shaidasu, wanan yasa tamaida kallonta ga kawu bilyamin tana fad'in kagani ko, wanan shine abinda nakeso kugane kaidashi kawunsu.
Wacece ita?.
Matarsace mana, kanagani tundaga Abuja tawanko k'afa harzuwa Kano sabodani.
Aii na'isa kenan, hajia babba tafad'a cikin kakkausar murya tana k'arasowa wajen mama, tanunata da yatsa tana fad'in Fad'ima! Kamar yanda gidan mijina yafi k'arfin zamanki abaya, ayanzuma wlhy yafi k'arfinki, duk aure auren Abdullah babu Wanda bataiminba sama dake, saiko waccan bak'ar dagar Bilkeesu, itama kuma gaf nake dayin maganinta, kunhad'a plan keda ita akan ki koma, hhhhhh kunyi kuskure wlhy, Dan baki Isa komawa wanan gidanba kisaka aranki!!!.

Ke kam wacce irin macece haka?.
Kawu bilyamin yay maganar wa hajia babba.
Harara ta ballamasa amma bata tankaba.
Mama tace, "kawunsu yi shirunka, aii baki yafad'a kuma dolene abashi amsa daidai dashi".
Hajia Laurah kinyi kuskuren tunanin kin Isa hana fad'ima komawa gidan Abdullahi, kema kinsan wacece fad'ima, kuma haryanzu ina nan yanda kika sanni ban canjaba, adakam kinyi nasanar raboni da gidan Abdullahi, wanan kuma k'addarace darabon haihuwar 'ya'yan da ALLAH bai k'addaro zasu zama nasaba.
amma kinsan wani Abu kuwa? adakam babu tunanin komawa gidansa ataredani kodaya buk'aci hakan, amma a yanzu kodan Na nunamiki ked'in banza a banzace zankoma.
Kishirya tarbar fad'ima amatsayin kishiya nanda sati d'aya rak Laurah.
Kuma kiyi hanzarin barinmmin gida kafin nasaka afiddaki awani yanayi.....
Hajia khaltum ta hayayyak'o cikin masifa, itakam hajia babba saidai antayama mama kallon banza takeyi.
Da sauri mama tadakatar da hajia khaltum. A'a 'Yar kore! Tsaya matsayinki, kinsanni ba hak'urine daniba yanzu saina sassa6a miki kamanni. Kama kanki tunkafin asamu matsala, kuma karku bari Na aikata abinda nafad'a muku.
Mama tai shigewarta d'akinta, su Umma da kawu bilyamin suna take mata baya.
Aifa su hajia babba sai zabga jaraba akeyi, dacin mutunci wasu mama.
Babu Wanda yasake kulasu, harsuka kai aya sukabar gidan, hajia baba arikice take da kalaman mama dantasan zata iya aikatawa, wanan kad'anne daga aikin fad'ima, adad'inma bata raga mataba Dan ita bata d'aukar raini.
Dama ajirgi sukazo, kuma ajirgin suka koma.


Mama kam kaitsaye tasanarma kawu bilyamin ta amince.
Koda yakira baffah yafad'a masa duk yanda komai yafaru sai baffah yayta farinciki. Shikam zuwan hajia Laurah yamasa rana, badan karya takalo tsiyaba dahar k'yautar kud'i zai mata, ya tabbata badan hakan tafaruba fad'ima bazata ta6a amincewaba, tunda har Ammah da inna sukai mata magana amma tabasu hak'uri.
Sun tsaida komai, ranar sati kuma za'a d'aura auren๐Ÿ˜‚.

Yeee baffah yaci nasara, is a gold! ๐Ÿ’ƒ๐Ÿป is a goooooal!!!, shaku shaku is a goal! One corner is a goal!!๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป, zamusha bidiri yasin.

Team, baffah & mama๐Ÿ˜‚๐Ÿ˜‚๐Ÿ’ช๐Ÿป.



*_Bayan sati 1_*

Masha ALLAH an d'aura auren baffah da mama, m. Bashir da Ummah, wanan aure kam yabama mutane dayawa mama ki, amma ansaka albarka sosai aciki.
Sunce babu wani biki dazasuyi, Umma ma zatayi zamanta ne agidan, mama kuwa sai Abuja.


Agurguje please๐Ÿคง

Hajia babba tatada hankalin kowa agidan, wanan yasaka ya khaleel 6acin rai, suna dawowa daga d'aurin auren baffah yad'iba kaya kala uku yay tafiyarsa gidan Taheer.

Kwana uku kuma da d'aura auren mama tatare, sunsha kuka itada Umma, Dan Umma da matan kawu bilyamin ne sukad'ai sukamata rakkiya, sai gwaggo Asma'u da gwaggo Asubi k'anwar mama.
Sun sami tarbar arzik'i daga wajen Anty Mamie da Ammah, amma hajia babba kam lamarin sai addu'a, umme amarya kam koma ganinta basuyiba.

To mama dai tatare agidan baffah. Saimuce ALLAH yabada zaman lfy.

Keda hajia babba kam masu karatu sunci karki raga mata๐Ÿ˜‚๐Ÿค.


Masoyan hajia babba amin afuwa๐Ÿคฃ๐Ÿ™Œ๐Ÿป.



__________________________
*_Bayan wani lokaci mai nisan zango_*๐Ÿ˜ฌ


Abubuwa dayawa sunfaru awanan lokuta dasuka shud'e, masu dad'i damarasa dad'i, Na dariya dana kuka.
Aciki harda kammala karatun Aysha, tasamu sakamako mai k'yau, yanzunkam inhar tasamu dama zata wuce da karatuntane zuwa high school, (college University) saidai bamuda tabbacin hakan zai iya faruwa kam, Dan bamusan misu Anty glory ke shirya ma rayuwar ayshar ba.
Har yanzu tana nan da dagiya akan addu'a, tak'ara girma da k'yau, saboda yanayin abinci mai inganta jiki, dakuma canjin muhallin zama.
Meerah ma dai alhmdllh, matsaloli sunmata sauk'i saboda su Anty glory suna zaton soyayya takeyi da Naufal.
Itadai batacewa komai, Dan baita6a cewa yana sontaba. Amma suna samun kulawa awajensa itada Aysha, dukda kuma har yanzun baisan komai dangane dasuba. Shi azatonsama tare suke dawani nasu anan k'asar.

Tashin hankalinsu yanzukam bai wuce kwanakin aikinsa dasuka taho gangarar k'arewaba, yana shirin komawa Canada.
Abin nadamun Aysha kam, idan ta tuna ya Naufal zai barsu har kuka takeyi.
Ita kanta meerah dauriya kawai takeyi amma tana cikin damuwa, gashi takula su Anty glory sunata k'ule-k'ulle akan Aysha, amma tagaza gane namiye?.
Sosai yanzu Anty glory tamaida hankalinta wajen kula da ayshar da koya mata abubuwa kala-kala, gyaran jiki bata abubuwa Wanda meerah tasan basu dace da ayshar bama gaba d'aya.
Tarasa ina zata saka kanta danta samu hanyar ku6tar da Aysha, danta d'auki alk'awari bazata ta6a bari su Anty glory su ruguza rayuwar ayshaba kam.

Yau duk suna gida, babu Wanda yakwana a waje, kid'ane ketashi acikin gidan, kowa da harkokin dayakeyi, Aysha dai hankalinta nakan game acikin IPad d'in da Ya Naufal ya saya mata, gaba d'aya Attention d'inta yatafi ga game d'in, sai sakin murmushi takeyi saboda yanda take enjoying d'in game d'in.
Meerah sai kallonta takeyi cikin tausayawa, kokad'an bata damu da tata rayuwarba, Dan tuni tasan tazama tarihi wajen rugujewa, ta Aysha ce agabanta ayanzu.
Amma takula kuruciya tasaka Aysha shagala da mance abinda aka kawota yi, kodan saboda kulawar datake samune awajensu?. oho.
K'arar doorbell yadawo da meerah hankalinta, hakama su Lyn, Happy taje tabud'e, ganin Anty kubra yasakata sakin ihu da rungumeta.
Suma sauran duk fitowa sukayi Dan ganema idonsu.
Babu Wanda baiyi murna da ganin Anty kubra ba, sai Aysha da meerah, Dan Aysha tana ganin wadda akema ihun takoma wajen zamanta tacigaba da game d'in ta.
Garama meerah tayima Anty kubra dariyar hak'ori.
Yanzuma Anty kubra tare take da 'yanmata biyu wad'anda zasukai 17-18, saikuma k'aramar yarinya dabata wuce 15 ba, zasuyi kai d'aya da Aysha.
Bak'aramin mama ki Anty kubra tayiba da ganin yanda Aysha takoma, sai ta6ata takeyi tana yabawa. Itadai Aysha batace da ita k'alaba Dan tagama tsanar Anty kubra daduk wani mai irin halayenta, wlhy daza'a bata dama zata iya salwantar da rayuwar Anty kubran.


Kwana biyu dazuwan Anty kubra saiga john yazo, bak'aramin tashin hankali Aysha da meerah suka shigaba awanna karon, Dan basuda tabbacin Aysha zata tsira, tunda dama cayayi bayan ta mammala karatu, kuma tagama kusan 4weeks ma kenan.
tunda ya iso gidan idonsa nakan Aysha, sai had'iyar yawu da lashe la66a yakeyi saikace tsohon maye, tarema sukazo da abokansa biyu, suma duk turawane.
Aysha dai tashige d'aki ta 6uya, hankalinta yatashi, sai yau tadawo daga shagalar datatafi Na manta abinda aka kawotayi, gatanda Anty meerah ke bata da ya Naufal ya dulmiyata a mantuwar ko ita wacece?.๐Ÿ˜ญ

Shigowar dataji anyi yasakata k'ara sautin kukanta, azatonta anty meerah ce.
Saidai ta6a kafad'arta dajin muryar john yana fad'in hii baby, miye matsalarkine??.
Yasakata d'agowa abirkice, ta watsa masa manyan danunta dake a rikice.
Jiyayi gaba d'aya tsigar jikinsa yatashi, Aysha ta takaloshi gaba d'aya, yay saurin kai hannu danufin rungumota.
Zabura tayi zata gudu ya damk'ota tafad'o cinyarsa.
A'uzubillahi minashshaid'anirrajimm!!!! Aysha tafad'a da k'arfin.
Yayinda shikuma john yamatseta yana wata dariyar rashin mutunci, danshi baisan mi ayshar ke fad'aba.........โœ๐Ÿฟ




Hummm yaukam dai to๐Ÿค๐Ÿ˜ถ, amma bara nayi shiru kawai๐Ÿ˜ญ.


Ayi manage yau inada bak'i๐Ÿ˜โœŒ๐Ÿป


*_Dan ALLAH mai buk d'ina SANADIN BIKIN SALLAH, ya taimakamin dashi_*
Sonake nayi Documenting nashi please๐Ÿ™Œ๐Ÿป, ataimaka.







*_yau bana cikin walwala๐Ÿ•ด, my lil sholy._*๐Ÿ˜ฐ
[8/14, 7:12 PM] Aisha Galadima: *_Typing๐Ÿ“ฒ_*



๐Ÿคฐ๐Ÿป
*_CIKI DA GASKIYA........_*
_{๐Ÿ”ชwuk'a bata hudashi๐Ÿ—ก}_



*_Bilyn Abdull ce๐Ÿค™๐Ÿป_*



*_NIKA'DAI WRITER ASSO........_*๐Ÿ˜œ


*_Sadaukarwa_*
_My sweet dady_
~(ALLAH ya gafarta maka)~
๐Ÿคฒ๐Ÿป๐Ÿ˜ญ



*_part 1_*
(littafi na d'aya๐Ÿ“•)

_My dota Aneeluv & Raheenat mammoudou. Gaisuwa agareku da fatan alkairi my dears_
๐Ÿ˜๐Ÿ˜๐Ÿ˜๐Ÿ˜˜โœŒ๐Ÿป


2โƒฃ6โƒฃ

*Sosai* suke kiciniya, amma da alama John yabar ayshar ne kawai, Dan k'arfinta danashidai ba d'ayaba.
Aikam saida tagaji Dan kanta tahak'ura saboda galabaitar datayi, sai nishi takeyi da hura hanci.
John yatsira mata idanu yana murmushi, cikin harshen turanci yaja hancinta yana fad'in o baby!, kingafa kin wahalarmin da kanki, ina mamakin yanda zuciyata ke tausayinki da sonki, alhalin banta6a hakan gawata bak'ar fataba, amfaninku agareni naji dad'i daku, Ku nemomin kud'i, kumin bauta.
Amma ke tadabance acikinsu, wani lokacin har nakan fad'a tunaninki, anya ked'in mutum Ce?.
Harara Aysha ta dallah masa da manyan idanunta, sannan tamurgud'a bakinta, da Hausa tace, "a'a aljanace, kuma wata rana bak'ak'en fatar saisun zamemaka dodonni, saika zama bawansu, kud'in dasuka tara maka saisun koma nasu, jindad'in dasuke sakaka saiya zame maka masifa, mugu azzalumi haihuwar asara.
Shiru yayi yana kallon yanda bakinta ke motsawa, burinsa kawai ya d'and'anesa, bajin kalamanta yakeyiba, amma tabbas yanayinta yanuna rashin kunya take masa, amma bai damesaba, jin Aysha yakeyi daban acikin halittu, komai nata na burgeshi sosai, haryakanji kamarma nangaba zai iya aurenta, koyanzu dayakeson d'an d'anar zumarta amatsayin masoyiya zai aikata hakan ba wai Dan kwad'ayiba.
Yamatse Aysha tsam ajikinsa, yayinda itakuma jikinta ke rawa, tana karanto duk addu'ar datazo bakinta.
Abubuwan daya fara mata yasakata dagewa ta gallah masa cizo a damtsen hannunsa.
Uhchhhh! Yafad'a sabodajin azabar zafi, abinka dajikin bature harta hudamasa wajen da mayun hakwaranta.
Amma john yakasa sakinta, kam yarik'eta da d'ayan hannunsa, yayinda yake yarfe Wanda tacijeshi d'in.
Aysha kam sai dariya kecinta ganin yanda yake yatsina fuska dafad'in oooh baby, shiii!!.
Ganin tana masa dariya shima saiyayi dariyan, yad'auketa cak yana fad'in aii saina rama.
Ganin yanufi gado da ita yasakata sakin kuka dabashi hak'uri, amma ko'a jikinsa....



_______________________________
Yaya Fad'ima lfy kuwa?.
Anty Mamie tayi maganar tana kallon mama data dafe k'irjinta tayi shiru ajikin Fright. Dan suna kichinne suna girkin rana, kasancewar girkin mamane sai Anty Mamie ke tayata.
Wlhy Bilkeesu jinayi gabana yayi wata mummunar fad'uwa, ga girata ta haggu NATA harbawa da Sauri tun d'azun, dama da safe nayi wani mummunan mafarki akan AI'sha.
To muyita addu'a Yaya fad'ima, ALLAH yajishemu alkairi, amma ita ayshan tana inane wai nikam?.
Tana karatu.
To mucigaba damata addu'a ALLAH yakare manager ita ako inane.
Jin jina kai mama tayi, ak'asan zuciyarta kuma tanata addu'oi ga d'iyar tata dabatada takamaiman indama take ahalin yanzu, tunda gwaggo bintu bafad'a musu k'asar da ayshar zata tafiba.
Harsuka gama girkin sukuku mama take, haka tanufi d'akinta tayi alwala kasancewar lokacim azhur yayima.
Saida tayi nafila Raka'a biyu, tamik'ama ALLAH kukanta akan yakare mata marainiyar d'iyarta ako INA ta tsinci kanta, tayi kuka sosai a sujuda d'inta, hakama a sallar azhur taita mik'ama ALLAH kukanta...


_____________________________
John NATA bidirinsa da Aysha, wadda har shid'ewa takeyi saboda azabar kuka dakiran sunan ALLAH yakawo mata agaji, saida yakai inda yake kwad'ayin zuwan saikuma yadakata yatsaya yana kallon ayshar ransa a6ace, yaja wani wawan tsaki tareda tureta gefe yasauka a gadon.
Ganin haka yasaka Aysha sauka da gudu tashige bathroom tasaka key.
Dubawa tayi danson ganin miya dakatar da john daga yunk'urin keta mata haddi? Bata ta6a tunanin zata tsiraba kam a yau.
Jini tagani sosai ajikinta, tasauke ajiyar zuciya mai k'arfi da mik'a godiyarta ga ubangijin talikai, lallai ubangijine yayi belin ta tunda ya k'addaro zuwan period d'inta alokacin dabatayima tunaniba, a lissafin tama sai next week yakamata yazo mata.
Takuma k'an k'ame jikinta da john yagama rabata da suturarta, kukan farinciki tak'ara fashewa dashi, saida tayi mai isarta sanan tashige cikin ๐Ÿ›€๐Ÿป tana wanka, yayinda hawaye kecigaba da zirara akumatunta har yanzu. Duk inda hannunta yakai tatuna john yata6a saitace ALLAH ya Isa tsinanne haihuwar asara, ALLAH ya wargaza rayuwarka fiye da yanda kake wargaza ta 'ya'yan jama'a, ya ALLAH kahana wannan kafirin farinciki arayuwarsa๐Ÿ˜ญ, dagashi harsu hajia babba.
Sama sama take jiyo kuka, wannan yasakata tsayawa tsam tana saurare, jitaifa da gaske kuka akeyi acikin d'akin, saita fito daga cikin kwamin wankan tazo jikin k'ofa tana lek'awa tajikin 'Yar k'ofar da'aka tanada domin hakan.
Zaro manyan idanunta tayi waje tana fad'in innalillahi Ngozi!.
Amma john d'innan mugune.
Tarintse idanunta tausayin yarinyar nasake shigarta, jitake sautin kukan Ngozi tamkar ana watsa mata garwashin wuta a sassan jikintane.
Yarinyar sai kiran Jesus takeyi da dadynta harda momy da brother d'inta, saboda azabar datakesha a wajen john.
Ganin tadamasa da Sha'awar da Aysha tayi, gashi kuma tana period, shikam yanada k'yank'yami, wannan yasaka yabar ayshar, to amma bazai iya hak'uraba, saiyasa aka kawo masa yarinyar da Anty kubra tazo da ita shekaran jiya, wadda zasuyi kaid'aya da aysha, dafarko yarinya tayi muk'uy tana jin dad'in

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login