Showing 30001 words to 33000 words out of 77617 words

Chapter 11 - Ciki Da Gaskiya Part 1 Complete Hausa Novel

06 Jan 2025

585

fad'in bansan zakazo akusabane, tunda baka sanarminba, amma kak'ara mana lokaci kad'an.
Iska yahuro daga bakinsa tareda crossing k'afarsa yace well saidai nayi abinda yakawoni koda ta k'arfine, Dan yarinyar tahad'a dukkan abinda nakeso ga mace.
Kuma dollars nawa nasauke muku danna samu yanda nakeso.
Kinsan banida d'aga k'afa akan abinda yamin, yaymaganar yana maida allonsa ga Aysha.
Wadda tuni tashin hankali ya bayyana afuskarta saboda kamo zaren zancen datayi cikin basirar da ALLAH yabata.
Da sauri tanifi d'akin meerah, shima yamik'e da Sauri yatake matabaya.
Cusa kai meerah tayi afilo tareda sakin wani irin kuka..............πŸ–Š










*_munga ta kanmuπŸ™†πŸ»β€β™€πŸ™†πŸ»β€β™€πŸ™†πŸ»β€β™€πŸ™†πŸ»β€β™€πŸ™†πŸ»β€β™€πŸ™†πŸ»β€β™€πŸ™†πŸ»β€β™€πŸ˜­_*
[8/7, 7:38 AM] Aisha Galadima: *_TypingπŸ“²_*



🀰🏻
*_CIKI DA GASKIYA........_*
_{πŸ”ͺwuk'a bata hudashiπŸ—‘}_



*_Bilyn Abdull ceπŸ€™πŸ»_*



*_NIKA'DAI WRITER ASSO........_*😜


*_Sadaukarwa_*
_My sweet dady_
~(ALLAH ya gafarta maka)~
🀲🏻😭



*_part 1_*
(littafi na d'ayaπŸ“•)

*_wanga page nakune 'yan group d'in Abba gana Na House of novels, inayinku kamar yanda kuke ataredani koda yaushe, masoyan asali kenan tun zamanin bilyn Abdull afarkon rubutu.😍😍😍😍😻_*


1⃣9⃣

Jikin Aysha har rawa yakeyi wajen dannama k'ofar key tana kuka dakiran sunan ALLAH, wata tsanar hajia babba da hajia kaltume da Na ratsata, cikin kuka tace, "gwaggo bintu kinci amanar zuminci, kinci amar ALLAH, kinci amanar maraici, ya ALLAH karka basu damar ketamin haddi, ya ubangijina badan niba badan halina katsareni daga sharrinsu, wayyo ALLAH na, ALLAH katsareni daga k'addarar zina, ina tawassali da sunayenka k'yawawa, dan alfarmar manzon nan namu mafi soyuwa agareka aduk cikin bayinaka, ya rabbi indai har dominka nakeson tsare kaina kakareni, bazayiba ya ALLAH..............
Duk maganganun da Aysha keyi akunnen John dasu Anty glory ne, babu maijinta Dan dukansu basajin hausar, garama aunty glory najin kad'an, itama zaman turai yasata mata abubuwa dayawa a hausar.
Jin yanda take fidda kuka duksai tausayinta yakamasu. Harshi kansa john d'in, haka kawai yaji bazai iya mata doleba.
Ahanakali yashiga Knocking k'ofar yana fad'in babie please bud'e k'ofar, bazan ta6a ta6akiba saida izininki, kibud'e zanyi magana dakene, bazan cutar dakeba.
Duk cikin harshen turanci yake maganar, bakowane kalma ayshan ke fahimtaba, amma tafuskanci Inda zancensa yadosa, saidai zuciyarta bazata ta6a aminta dashiba, domin hakan bai cancanta dashiba. Tazame jikin k'ofar tazauna jagwaf tana kuma sakin kuka mai tsuma zuciya dakiran sunan mama da Umma, tak'arashe dafad'in ALLAH ka k'u6tar dani daga zalincinsu.
Shiru duk sukayi suna saurarenta dukda basajinta.
Meerah kuma tamaki tamotsa daga inda take zaune, tanacan sai zabga kuka takeyi da tausayin halin da Aysha Zata tsinci kanta ayau.
Amma jin abinda yake faruwa saita d'ago kai tana kallonsu tsaye cirko-cirko ak'ofar d'akinta, wannan yatabbatar mata cewa Aysha tasamu damar kulle kanta.
Batasan sanda tasaki sassanyar ajiyar zuciyaba, ahankali tace, ''Alhmdllh ya ubangijin talikai.

Suduka suka bar jikin k'ofar, su happy sukadawo falon suka zauna, Anty glory da john kuma suka nufi d'akin Anty glory d'in, da'alama magana zasuyi.

Bayan kamar mintuna talatin Anty glory tafito daga d'akinta, 'yanmatan takebi da kallo d'aya bayan d'aya, wannan ya tabbatar musu da john ya hak'ura da Aysha yana buk'atar d'aya acikinsune, kallon Anty glory yatsaya akan meerah, wannan yasa meerah tayi kivin-kicin da fuska, Dan damacan tatsani John, shine mutum nafarko daya fara keta mata haddi, kai gadukkan 'yanmatan ma, har wad'anda suka bar gidan ayanzun.
Kamar Anty glory zatayi magana saikuma tayi shiru tamaida kallonta kan besi dasuka shigo ana rikicin Aysha.
Besi oya tashi muje.
Babu musu besi tatshi suka doshi d'akin Anty glory.

Aysha kam k'in bud'e kanta tayi har kusan bayan awoyi 6, saida meerah Tamata magana da kanta, takuma tabbatar mata da john yabar gidanma tareda rantse mata sannan tabud'e d'akin..............




__________________________
Tun Bishirah nazuba idon ganin dawowar Aysha kusa harta fidda rai, Dan babu Aysha babu gwaggo bintu.
Lamarin yafara damun bishirah hartama iya hama magana akan hakane.
Itakamta iya hama lamarin yad'aure matakai, Dan gwaggo bintu bata ta6a tafiya Kano tadad'e hakaba.
Randa su Aysha suka cika sati biyu da Barin k'asar gwaggo bintu tadawo gidan Alhaji Abdallah, saidai babu Aysha, tambayakam tashata harta fitar hakali, daidai da musleem kasa hak'uri yayi saida yatambayi gwaggo bintu, danshifa tun randa yaga Aysha yakamu Da son yarinyar, yakuma yima Kansa tanaji da kamu, Wanda baisan yayi (abanzaba), gabad'aya gwaggo bintu sotayi tarud'e lokacin dataji musleem yace tabasa address d'in gidansu Aysha a Kano, zaije dakansa yadawo da'ita, shida kud'insama zai sakata makarantar.
Cikin in'ina da had'iyar mugun yawu tace um...um alhaji k'arami kabarmusu 'yarsu kawai, Nima saida sukaci muntuncina suka kwace abarsu, to...to aganina barar musu ita yafi komai alfanu da zaman lfy....
Yanda take zufa babu gaira babu dalili yasaka musleem tsura mata idanu.
Shikansa ya khaleel dake kan dining yana lunch saida yad'ago ido yana kallonta, (kunsandai ma'aikaci, kuma irinsu ya khaleel da bincike yazamemusu jiki, koyaya rashin gaskiya yake tattare dakai saisun haskoka).
Baiyi niyyar saka baki amaganar tasuba, amma yanda yaga gwaggo bintu nazufa dukda sanyin AC dake falon saiya kafeta da manyan idanunsa masu rikita Mara gaskiya.
Cikin muryarnan tasa mai karsashi yace Maman yara kibasa mana, idanke sunmiki shibazasu masaba aii, idanma damatsala sai Anty mamie taje dakanta, dannaji itama tanada burin maida yarinyar school.
Bak'aramin tsorone yabayyana ga gwaggo bintu ba, Dan hard'an guntun fitsari tasaki azanenta, tunda take da khaleel agidan basu ta6a magana mai tsawo kamar hakaba, saboda shi ba mutum bane maison yawan magana ballema hartayi tsawo atsakaninku, kumama bayashiga harkar kowa agidan, baya saka 'yan aikin gidan wani aiki, kome yakeso amasa saidai yafad'ama Anty Mamie ko momy susakasu su masa.
Idonsa yakauda akanta, yamaida kan filet d'in albus d'insa, kusan mintuna 2 bai d'agoba, su gwaggo bintu ma duksunyi shiru daga ita har musleem dake murnar shigar ya khaleel azancen.
Yakuma kafe gwaggo bintu da idanunsa, haka kawai yad'ora alamomin tambaya (??)akan matar, kauda idonsa yakumayi akanta yamaida kan musleem dashima yakafeta da idanu.
Kai! Kabarta tunda tagaya maka reason nata, why not kahak'ura tunda bakasan sirrin families nataba.
Kamar musleem zaifasa ihu yagyad'a kai, Dan tarbiyyarsuce bin maganar magana dasu.
Ya khaleel baikuma cewa komaiba yacigaba dacin abincinsa hankali kwance.
Kowa afalon yayi mamakin saka bakinsa dayayi amaganar, Dan sunsansa baya shiga abinda baidameshiba, haka yake tun yana yaro.
Ammah dakecan gefe zaune tace dadai tabayard'in sai a kar6ota, Dan yarinyar tanada hankali, ni wlhy kamama takemin da fad'ima tunda nafara ganinta.
Aunty Mamie tace, "Amman ashe bani kad'aiba Na hango kamarnan, wlhy tunranda Maman yara tazo da yarinyar naga kamarsu da Yaya fad'ima.
Gwaggo bintu dai bata fahimci maganar tasuba, ita tama k'agara tabar falon.
Muhseen yace, "wace fad'imar?".
Matar babankuce, amma sun rabu tun bayan haihuwar iro da wata uku.
Shiru kowa yayi Afalon, Amal dake kiyama su nuri aikin islamiyya tace nikam ina kwad'ayin ganinta wlhy.
Ya khaleel daya kammala cin abincinsa yamik'e yabar falon batareda yasake tankawaba.
Kowa da kallo kawai yabisa.


_________________________
Rayuwa tanata shurawa, kowace rana akwai abinda zai faru, wani farinciki wani abin kuka, wani Na al'ajabi, wani Na mamaki.

To zamu iyacewa zuwa yanzu Aysha tana cikin Na farincikin, saboda samun k'yak'yk'yawan labari datayi ga Anty glo....., kowa ya kalleta agidan yasan tana tareda farinciki.
Ameerah dake kwance agadonta tana charts takai dubanta ga Aysha dake addu'a bayan ta idar da sallar dare data zame mata jiki akowacce rana.
Jitai idonta yacika da kwallah, tashare da sauri saboda juyowar da Aysha tayi tana kallonta.
Anty meerah wai yaudai babu inda zakuje kenan?.
Murmushin yak'e meerah tayi, tatashi zaune tana tufk'e gashin dokin data k'arama kanta, my lil Sholy nicedai ban fitanba, amma su Queen aii tuni sun tsufa a club, yau hardama Anty glo....
Ido Aysha tad'an zaro, Anty meerah da gaske? Dama Anty glo..... Tana zuwa club itama?.
Wata 'Yar dariya meerah tasaki, kai lil sholy kinda abin dariya, aii tafiyar tamu duk d'ayace da ita, nima abinda yahanani fita saboda kene, banason abarki ke d'aya agidan. Waima mi aunty glo.....tafad'a miki jiya danaga takiraki d'akinta?.
Mik'ewa Aysha tayi daga inda tayi sallan, tacire hijjabinta, doguwar rigace ajikinta pink har k'asa, tayi masifar mata k'au da haska farar fatarta, gashi tad'an k'ara girma da murjewa saboda yanayin k'asar ya kar6eta.
Prigh tanufa tad'akko robar ice-cream, Zama tayi abakin gadon, tareda bud'ewa tafara shan kayanta, itadai meerah tana binta da kallo.
Anty meerah waikinsan mita fad'amin?.
Saikin fad'a lilyna.

Humm catayi wai mutumin ranar yace, "tamaidani school, yanzu haka sunkammala komai akan makarantar, zanfara zuwa, wai yanaso na iya turamci sosai.
Waini Anty meerah waye shi agidannan?.
Girgiza kai kawai meerah tayi cikin k'unar rai, tace, "Aysha bani Aron hankalinki nan nafad'a miki mikikazoyi *Cayman islands (UK)*.
Aciki zakiji tarihina da k'addarar data kawoni nan, dukda dai dagabaya muka dawo wannan k'asar, da a India muke zaune.

Idon Aysha kam akan meerah dake sharar kwallah, itama duksai ranta ya jagule. amma tana saurarenta.
Meerah race...........



Amin afuwa muhad'u page 20 danjin mi meerah zata sanarma ayshar neπŸ€”?????.




*************************
Ya khaleel kam yaje k'asar Indonesia, inda yay kwanaki 9, dama aikine yakaishi, yabaro k'asar yanufi France inda Headquarter d'insu take, a birnin *Lyon*, nan d'inma yasamu kwanaki 12 yabaro yataho k'asar haihuwarsa Nigeria............πŸ–Š




*_Dan girman ALLAH kudaina cewa ina wuta d'innan kuna bina da feturπŸ™πŸ», karku fad'a abakin mala'iku surubutaπŸ€•, gara kuma mahaifina addu'ar neman gafara, zaifi sakani cikin farinciki da yadda da k'aunarku gareni😭, shine zai nunamin jin dad'inku._*
inayinku my Fan'sπŸ‘πŸ»πŸ‘πŸ»πŸ‘πŸ»πŸ‘πŸ».



_idan nasamu dama k'ila nak'ara anjimaπŸ˜‚_





😍😍😍😍😍😍😍😻
[8/7, 7:39 AM] Aisha Galadima: *_TypingπŸ“²_*



🀰🏻
*_CIKI DA GASKIYA........_*
_{πŸ”ͺwuk'a bata hudashiπŸ—‘}_



*_Bilyn Abdull ceπŸ€™πŸ»_*



*_NIKA'DAI WRITER ASSO........_*😜


*_Sadaukarwa_*
_My sweet dady_
~(ALLAH ya gafarta maka)~
🀲🏻😭



*_part 1_*
(littafi na d'ayaπŸ“•)

KUKAN KURCIYA.....πŸ‘‡πŸ»πŸ€•
*_Shugaban kasa Buhari yayi jawabi mai ban tausayi da kuma sanyaya jikin duk mai hankali, jiya Al-hamis a Bauchi._*
*_A ziyaran da shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya kai birnin Bauchin Yakubu, shugaba Buhari yayi jawabai masu sosa rai dangane da makomar Kasar mu Nigeria da tsarin siyasar miyagun shugabanni 'yan jari hujja_*Shugaba Buhari yace: "Allah Ya sani bisa kokarin tunani na shine in tabbatar na dora Nigeria kan mizanin da zaku yi alfahari da ita nan gaba.*
*_Akwai wahala cikin kawo sauyi a Kasa , amma muna jure shi iyakar iyawar mu, ko makiya sun tabbatar mun dauki saiti kan makomar Kasar mu Nigeria, amma 'yan jari-hujja munyi musu laifin da bazasu yafe_*mana ba, laifin shine rufe musu kofofin sata, su ba damuwar su bane Nigeria ta kone ta babbake su sayar da tokan ta su gudu*, *Sun sako mu a gaba yanzu da dukkan karfin su suna bukatar a kyale su su wargaza 'dan abinda muka fara gyarawa.*
*_Basa fatan alheri ko miskala-zarratin wa Nigeria da al'ummar ta_* *_Babu wani zabi gare mu, zabi yana gare ku al'ummar Nigeria, idan kun gaskata kokarin mu ku sake zaban mu mu dora daga inda muka tsaya, hakan zai zama alheri gare ku, idan kuma kun karyata mu ku_* *koma gare su ('Yan jari hujja) su lalata makomar ku da Kasar ku.*
*_Amma tabbas wata rana zaku tuna na fada muku gaskiya, kuma na dora ku akan gaskiya, kuma na rike ku da gaskiya, zabi naku ne, kan makomar Kasar ku ba batun siyasa ce a raina ba wallahi face makomar ku nan gaba.."_*
Jawabin shugaban Kasa MuhammaduBuhari Hafizahullah
kenan.
Alherin Allah Ya kai ga shugaba Buhari
Allah Ka tsare manashi daga dukkan sharri
Allah Ka daukaka darajar sa duniya da lahira
Allah Ka bashi dukkan nasarar da yake nema
Allah Ka zama jagoran sa.

Bilyn Abdull
*_idan kagane ba buhari zakaimawaba, kanka zaka taimaka da yankinka, harma da addininka, Idan har mai hankali zai nutsu to zaigane 'yan arewane keta wannan haukan , saboda son mulki da hanyar Neman yin wawaso akan dukiyarmu kamar yanda suka saba abaya_*
_Wlhy 'yan arewa mu farka, domin kauda mak'iyanmu, wad'anda shekaru aru-aru basu kawo mana sauyi a arewarmuba, kuma wlhy yanzuma yaudararmu sukeyi bazasu gyaraba, shiyyasa suka KASA had'a hannu damai kishinmu sudawo da martabar Yankin mu, burunsu kawai kud'unmu, da mulkarmu_.
_mubar siyasar shirme, mukoma ta cancanta kamar yanda kudancin k'asarmu keyiπŸ˜­πŸ‘ˆπŸ»_


2⃣0⃣

Sunana na yanka Halematussa'adiyya, kasancewar sunan kakata naci iyayena ke kirana Ameerah.
Ni 'Yar asalin garin sokoto ce, amma yanzu muna zaune da iyayena a Kaduna, nima a Kaduna aka haifeni, mahaifina mutumin kirkine, yanada k'ok'ari wajen kare mana mutunci dukda bamai kud'i baneba.
Ga mahaifiyata kam Sam bahaka baneba, macece mai son birga da son mu'a mullah da hajiyoyin birni.
Mu 5 iyayenmu suka haifa, nice d'iya ta uku acikinmu, yayyena biyu Suwaiba da 'Daheera duk halin mama suka biyo, kuma suna bin hud'ubarta daki-daki, wannan yasa suka tashi a fand'are, abin nadamun mahaifinmu, amma bashida damar tankawa.
Awajena kawai yake samun sauk'i da sassauci, Dan bana k'etare zancensa, ahaka muka kammala secondary, yayinda nikad'aice nayi sauka acikinsu.
Mahaifinmu yakiramu tareda sanar damu mu fido mijin aure, yabamu watanni uku rak.
Nad'an shiga damuwa, saboda bana kula kowa, amma inada samari masu sona, ahaka nafidda Aminullah acikinsu, yayindasu Anty 'Daheera baba nata fama dasu, saida ya tsoratar dasu akan zai saki mama sannan suka kawo mazajen aure.
Ansaka mana biki wata 11 saboda baba yasamu kammala yimana kayan d'aki.
Bikinmu yarage saura wattani hud'u ALLAH yayma baba rasuwa, sakamakon had'arin mota daga Kano zuwa Kaduna.
Mutuwar baba tata6ani matuk'a kuma najigatu nida sauran k'annena biyu baza.
Amma gasu mama da su Anty Suwaiba bahaka bane, domin sufa duniya sabuwa fill, ko arba'in d'in rasuwar baba ba'ayiba mama ta aika gidan samarinmu cewar tafasa aurar damu.
Dan acewarta bamu gama morar kanmuba bazamuje muyita bautawa k'artan banzaba, nashiga tashin hankali Aysha, Dan alokacin auren kawai nake buk'ata kasancewata mace mai yawan sha'awa.
Rashin mafita yasakani dagewa dayawan azumi domin kame kaina daga halaka.
Humm awata ranar laraba nadawo daga islamiyya agajiye saboda inazuwa hadda alokacin, saina tararda su mama sunbaje kud'i afalo suna irga, kud'ine masu shegen yawa, tsoron kud'in yasakani zaro ido waje da tambayar ina suka samu?.
Mamace cikin hasala tace satowa mukayi Dan ubanki.
Shiru nayi, jiki a sanyaye nashige d'aki domin cire uniform d'ina.
Damuwar ganin kud'innan tahaifarmin dayawan kuka, na tabbata bata k'yak'yk'yawar hanya su mama suka samu kud'inba, to amma tambayata itace a ina suka samun?.
Bansaniba, wannan yasaka nasama zuciyata salama, sati biyu da kawo kud'inan akafara gyaran gidanmu, gyara kuma namasu kud'i ahannu, aikam kamar jira 'yan anguwa keyi akafara surutu mahaifiyarmu tasakamu karuwanci, dama shiyyasa ta lalata aurenmu.
Maganarnan tana k'onamin rai, amma banida amsar gamsar da jama'a, Dan nima bansan tushen kud'inba.
Hummm inafad'a miki Aysha ranar saiga wata hamshak'iyar hajiya tazo gidanmu, dakaga matar nan kasan kud'i sungama zaunawa agareta, sunyi maganganunsu da mama, daga k'arshe aka kirani, wai matar nan tad'auki nauyin karatuna zuwa turai, tunda takarduna sunyi k'yau.
ALLAH sairki rashin Sani, sainaita tsallen murna, Dan aganina zanbar gidanmu da abubuwan bak'inciki suka tare aciki.
Cikin k'ank'anin lokaci aka gama mana komai, muka cane k'asar India.

Wannan tafiya itace tazamarmin tushen nadama da Dana Sani. Itace ta wargatsa rayuwata

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login