Showing 15001 words to 18000 words out of 19273 words
Aureta,"
Mik'ewa yayi tsaye Cikin tashin Hankali bakinsa Yana rawa yace"tayi Aure kuma dr Amin ta Aura,"
"Sosai kuwa lokacin da kabartacan tahad'u dashi Abunda bakasanibama harda ciki tanada dukanka kamata yazama silar fitar cikin nata in shourt yanzu Shekara 1 harda wata 4 da auransu, da.....,"
Maganarsa talak'ene ganin Aiman yazube k'asa warwasss........................................
*DA GASKE KUNAJIN DAD'IN LITTAFAINA???? TO KUYAWAITA MUN ADDU'A DAMA FATAN ALKHAIRY ZUWA YIMIN SHARING.... INA K'AUNAR KU DUKANKU MASOYANA π₯°..... LABARIN YANA KAMANCENIYA DA GASKIYA MUSAMMAN HALIN MAZA AMMA NAYI K'ARI DA BASIRATA GURIN YANKEWA KO WANNE MAIFILI HUKUNCINSA... ALLAH YAHAD'AMU DA MASOYAN GASKIYA MASU K'AUNAR MU SABODA ALLAH KUMA MASU TSORON ALLAH AMEEN YA ALLAH., NICE DAI MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR π€± QUEEN OF WRITER π....*
_BASEERATA ITACE ARZIKINAπ_
WhatsApp number 07064904617
*TAWA K'ADDARAR π’*
```TRUE LIFE STORY```
_FREE BOOK_
_RUBUTA LABARI DA TSARAWA MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR π€±..._
```MARUBUCIYAR... (1)Fahat hot-luv Free book, (2) Barrister khalee Free book, (3) Zuciyar namiji Free book, (4)Saina kashe mijina Free book, (5) Akan pre-wedding pictures free book, (6)Shagala Free book, (7) Silar d'a namiji Free book, (8) Maizaman kanta paid book, (9) Abbakar sarakeey paid book, (10) doctor Heesham paid book, (11) jinin Mulki paid book, (12) Bak'in kishi paid book, (13) Raunin macce baya hana d'aukar fansa free book. (14) ZAYYAN π ZEEYAT PAID BOOK. (15) MAKARANTAR KWANA FREE BOOK. (16) SHAGALA FREE BOOK,, (17) SO SIRIRIN ZUCIYA..... And Other's BUT NOW (18) SAURAYINA.. (19)D.S.P ANNUR PAID BOOK....(20) SAKACINA PAID BOOK.... (21) SO!!! FREE BOOK... (22) FATALWAR β οΈ BUDURWAR MIJINA PAID BOOK... (23) D'AUKE D'AI D'AI DUNIYAR SHAID'ANU PAID BOOK...(24) RUHIN JINN PAID BOOK.. (25) JAMI'IN SIRRI C~I~D PAID BOOK 300 ONLY.. (26). SANADIN PARTY HORRO STORY..(27) ASHRAF_LOVE πSTORY....(28) TAWA K'ADDARAR π’ FREE BOOK...
loading..... Dika na Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar π€± QUEEN OF WRITER π```
_Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken_ *TAWA K'ADDARAR π’ FREE BOOK*
_Ina fatan yabada darussuka dama ilmantarwa Kamar dai yarda sauran littafaina suka bayar....._
*Arayuwa zaka burge wasu Kuma zaka bawa wasu haushi, wasu zasu soka Wasu Kuma zasu k'ika wasu zasu yabeka wasu kuma su kusheka, Haka rayuwa take tafiya idan Kama wani wani bazaka masa ba, dukanin Sak'onninku suna zuwa gareni na Yabo da Akasin hakan, ban Damu da zagin wasu ba Domin kuwa nasan cikakkiyar ni'ima tana Aljanna Amma duk da hakan Ni Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar π€± QUEEN OF WRITER π nakakce Alhmdllh Domin Alk'alamina A tsalkake Yake bana Batsa ko shashanci ko cin zarafin wani ko Aibatawa, Ina Rubutu Kan tsarin tafarkin Ilimi domin bada Shawara nasiha Fad'akarwa Wa'azantar ilimantarwa, kuma Alhmdllh Sak'ona Yana zuwa daidai inda Allah ya nufa Kuma Yana ban Lada daidai da Aikina, kuma Ina Samun Masoya daidai nufin Ubangiji β¨ Inaaa Alfahari daku Masoyana Kuma Ina sonku Tabbas _BASEERARA ITACE ARZIKINAπ_ Allah ya k'ara wadatamu yamuna K'arshe nainyau yasa mucika da imani yabamu Masoya Nagari ya karemu daga Mak'iyanmu, Allah kabama k'asarmu NIGERIA zaman lafiya da Arziki Mai Amfani..... AmeenAmeen......... Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar π€± QUEEN OF WRITER π HAUSA NOVELS π TAKUCEπ₯°π₯°*
//////////////////////////////
*JINJINATA GADIK ILAHIRIN K'UNGIYAR KING AND QUEEN WRITING CHAMBER πͺ*
//////////////////////////
........................................
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
(Sarki da sarauniya Write's)
*"We Rule The world of Writing"*
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’
*INAAA KUKE MATA IYAYEN KWALLIYA DA GYARAN JIKI?? INAA MASU BUK'ATAR GYARA FUSKARSU DAMA JIKINSU? SHIN KINASON RAGE GIRMAN CIKINKI TO KU HANZARTO DOMIN SAMUN NAKU KODA KUD'INKA SAIDA RABONKA MAMAN TEEMA AND MORE 08100100821......... INAAA MASU FAMA DA MATSALAR RASHIN HAIHUWA? INA MASU FAMADA ULCER? INA MASU FAMADA K'IBA ANA NEMAN ARAGE? INAMASU JIKI SIRANTAKA ANANEMAN YIN K'IBAR? INAAA MASU FAMADA SIKILA? INAMASU FAMADA CIWON JIKI?? KAI DUK WANI WANI CIWO DA ALLAH YA HALARTA ADUNIYA TO YAYI MAGANINSA DAN HAKA KU HANZARTO AGUJE DOMIN SAMUN NAKU MAGANINMU BASHIDA MATSALA YASAMU KARRAMAWA DOMIN TINDAGA CHANA YAFITO GHT KENAN KABADA KUD'I MUBAKA MAGANIN MATSALARKA IN SHA ALLAH... HAKA MASU NEMAN MAGANIN MATA KO WANNE IRI AKWAI WANDA HARSAIKIN BADA LABARI HUNNNMMM RIGIJI GABJI WASU KAYA SAI AMALA KAWAI KUYI MAZA KIYI MAZA KAYI MAZA HAD'UWA DA MAMAN TEEMA DOMIN SAMUN MAGANIN MATSALARKI KO WACCE IRI 08100100821 ITACE NUMBER TA DOMIN HAD'UWA DANI KUWA NI MARUBUCIYAR LITTAFAI HAUSA KATUNTUB'I WANNNAN 07064904617 MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR π€± QUEEN OF WRITER π HAUSA NOVELS π CE*
_LABARI MAI TSUMA ZUCIYAR MAIKARATU, YANA KUNSHE DA DARASIN RAYUWA IRI IRI, KUMA LABARIN YAFARU DA GASKE SAIDAI ABUNDA ZAN K'ARA DAGA CIKIN BAIWATA, DALILIN KAWO MUKU WANNAN LABARIN DOMIN YAZAMA DARASI GA Y'AN BAYA, TAWA K'ADDARAR π’_
*NA SADAUKAR GADIK WATA MACCE ADUNIYA WADDA K'ADDARAR π’ TAZO IRIN WANNNAN, ALLAH KABAMU MAZA NAGARI MASU TSORON ALLAH.. INA FATAN YAZAMA DARASI GADIK WADDA YAKARANTASHI, KUNSANI DAI KODA YAUSHE INA LITTAFFAINA DOMIN FAD'AKARWA ILIMANTARWA WA'AZANTAR ZUWA NISHAD'ANTARWA ALLAH YASA MUGANE GASKIYA KUMA MUZAMO MASU AIKI DA ITA ALLAH YASA MUGANE*
_17/11/2023 NOVEMBER FRIDAY_
*PAGE 81 TO 90*
_SECOND TO THE LAST PAGE IN SHA ALLAH_
......"Innalillahi wa'inna ilaihin Rajuun, Aiman Aiman," Kiran sunansa yake yana jijjigashi amma shuru cikin tashin Hankali ya d'aukesa sai Asibiti, sanin waye mahaifinsa take Akafara dubashi, kusan 1 hour likitan yafito yace"Ina mahaifinsafa," Inason ganinsu office d'ina,"yanagama Maganar yawuce abinsa.
Sai Alokacin Hankalin zayit yabashi yakira iyayensa,
Suna zaune palourn suna breakfast yanaganin Kiran zayit Yad'aga domin yasan zayit Sosai shine Babban Abokin Aiman, baiko tsaya gaidashiba yafad'amasa Abunda kefaruwa, Cikin tashin Hankali suka nufe Asibitin, saida suka shiga sukaganshi yana kwance Anamasa K'arin ruwa bacci yake, Saidai duk yarame,
"Daddy likitan yanason magana daku Yana office d'insa,"cewar zayit
Office d'insa Suka nufa Saida suka zauna bayan sungaisa yagyara zaman glass d'in idansa Yace"Agaskiya yallab'ai Aiman yanacikin wani condition Mara Kyau, yakamata kuhanashi shaye_shaye domin kad'an yarage hantarsa takamu, bayan wannan kuma dakwai Abunda kedamunsa Wanda yasa Cikin zuciyarsa wanda shine yayi sanadiyar sumansa yaji Abunda yarikitashi, in shout dai Zuciyarsa tasami matsala Wanda indai ba'ayimasa Abunda yakesoba tofa zaku iyarasashi,"
"Innalillahi wa'inna ilaihin Rajuun munshiga Uku yanzu meye Abunyi dr Dan Allah kada kabari narasa d'ana shine Kawai gareni,"cewar Mom tanakuka
"Kukwantarda hanakalinku Alhaji yanzu ciwon baiyi tsananiba amma Indai ba'abi dokaba tofa Gaskiya sai hak'urin Kawai,"
Tanbayar duniya su Mom sukamasa Amma Yak'i Fad'i kuma yak'ibari zayit yafad'i, kwanansa Uku akasallamesu duk kwanakinnan ko sau d'aya shila batazo dubashiba itada Iyayenta,..
**********""""**********
...........BAYAN WATA BAKWAI....
Sai murnatake domin Yau suka kammala Exam d'insu zasuje hutun sati 4 shine zasuwuce Nigeria yanzu cikinta yagirma Sosai yakai wata 7 Amma Saboda girmansa kace yayi wata 8 shikam ya kammala Akinsa Duka nanda har K'arin girma akamasa gurin aiki, baidawo Gidanba Saida yak'arb'o takardar transfer d'in karatunta zuwa Nigeria domin Ummansa tadage idan Sukadawo bazasu komacanba tinda cikinta yayi girma sosai, washe gari suka diro Nigeria, murna sosai Duka Ahlin suke duk inda danginta taje sunyi zumunci,.
"Tashi muje Asibiti aduba Wannan girman cikin naki yayi yawa duk da nawa gwajin yanuna bakomai amma muje asakeyin hoto,"
"Oh husby bayan duk gwaje_gwaje da photon da akashacan k'asar waje nanma sai ansakeyin wani, husby kadaina yawan kashe Kud'inka Kan wannan Cikin duk Muna lafiya fa,"
"tomeye Amfanin Kud'in miji idan baikashewa matarsa ba, meye Anfanin lafiyata idan ban wahalar mikiba, inasonki dayawa shiyasa Komai Zan iyamiki kuma Annabi Muhammad S.A.W yace KUTAUSAYAWA MATANKU, inason zama dagacikin maza masu rabo so duk Abunda Zanmiki ba fad'uwa ko hasara Saboda ke matatace *TAWA K'ADDARAR π’* kece Acikinta Kuma Yanzu tayi kyau Sosai dana mallakeki,"
"Adanayanke cewar zanyi farinciki, nad'auka duka mazan haka kuke bamai tausayi nagama Yarda Cewa *TAWA K'ADDARAR π’* duka mummunanace, Tabbas Rayuwar wasu mazan Batada Ma'ana Tabbas zuciyar wasu mazan Sam ba Allah cikinta, Amma nayi Addu'ar sauyin k'addara Kuma Allah ya ansa gashi Alhmdllh ya sauyamin Aurena na fari *TAWA K'ADDARAR π’* mummunana tafara, bayan nakai kukanaga Allah saigashi Kuma *TAWA K'ADDARAR π’* tasake rikid'a izuwa maikyau Kuma duk Cikin Rayuwar Aurena, inasonka Mijina Allah Yabani ikonyin duk Abunda kakeso, Tabbas Samun Namiji irinka Abune Mai matik'ar wahala,"
"Oh Babyna daina yabani haka kinsan shifa Namiji ba'a yabonsa dayawa saiya canza Lokaci d'aya"
"Hahahaha Amma Banda nawa domin nawa Yana sona Kuma bawan Allah ne bugu da k'ari gashida Ilimin Addini, Wannan yasa Suma mata Akace su Aure maza masu Addini Nagari, Ina Alfahari dakai mijina,"
"Baby tashimuje Lokaci Yana tafiya,"
Cikin Nishad'i suka fice,
............................
Shiryawa yayi tsaf Cikin k'ananan kayansa yashiga motarsa Yafito kansa kemasa ciwo shine yakeson ganin Dr nas, Yanajin shila tana Kiransa amma yashareta yafice Abunda,
Fitowarsu daga office d'in Dr nas Kenan suna fira suna dariya, nas sai zolayarsu yake itakuwa sai k'ara shigewa jikin Mijinta take yana rik'e da kunkurunta Mutane sai kallonsu suke gawanin ban Sha'awa,
Fitowa yayi daga motar yanufo Gurin d'agowarda zaiyi yagansu, wani mummunanan fad'uwar gaba yaji, zare glass d'in idanuwansa yayi yak'arasa kusada su Cikin Rawar Murya yace"My Sauda, Ashe zansake ganinki,"?
D'agowa sukayi dukansu suna kallonsa, Jin muryarsa Saida gabanta Yafad'i, kallon tsana tafara watsamai tareda k'ok'arin barin Ruwan tahanyar rabajikinta dana Amin, Cikin sauri yashiga gabanta yasunkuya k'asa hawaye sukasomabin Fuskarsa Yahad'a hannu biyu Alamar rok'o"Dan Allah Sauda Kiyi hak'uri kiyafemun nasan nayimiki badaidaiba naci zarafinki dan Allah kimin Afuwa wallahi yanzu nasauya nasauya ta silarki Sauda naga jarabawar rayuwa kuma nasan saboda hakkenkine sauda *TAWA K'ADDARAR π’* kece Dan Allah kiyafemin kidawo gareni, zanbaki farinciki Zankula dake Zan gyara kuskurena wallahi Sauda inasonki,"
"Kai jahilin inane dazaka shiga gaban Matar Aure kuma Gaban mijinta kace kanasonta zand'auke mugun mataki kanka wallahi idan baka shiga hankalinkaba, yanzu Sauda mallakinace matace kafita harkata bakai bata har Abada wllahi,"
Mik'ewa yayi cikin fushi yacakume wuyan Aminu"wayekai dazaka Shiga tsakaninmu baka isaba idan kasake Fad'in my Sauda mallakinkace wallahi saina kasheka Sauda tawace dole karabu da ita na Aureta domin itace *TAWA K'ADDARAR π’*"
"A'a Aiman kadawo hayyacinka Mana Yanzu mallakinsace mana kadaina wannnan haukar kasakeshi mana,"
"Bazan sakeshiba nas dama kaima munafikine bakinku d'aya dakai Za'aci Amanata arabani da matata Masoyita wllahi kasheka zanyi saina.....,"
Tassss tawankesada mari har sau 2 tako wanne b'angaren, cikin kuka tace"Kai harka Isa kashak'emin miji Agabana kana kirarin d'aukar Ransa wallahi baka isaba Kaima kasheka Zanyi Idan Wani Abu yasameshi, shine kawai Mijina Masoyina zab'in Raina farincikina Uban Y'ay'ana Kuma....,"
"Ya isa haka Sauda nace Ya isa, Agabana kike yabawani baniba? Nikike fad'awa kinason Agabana,? Haba Sauda kimin adalcimana Abunda yafaru abaya k'addarace yanzu zangyara komai, zanyi Komai sabodake inasonki Sauda,"
"K'arya kake Aiman kanasona Amma Kacutar dani? Kanasona ka walak'antani? Ka walak'anta Iyayena, to kasani yanzu Natsaneka banason Koda Mai sonkane dacan *TAWA K'ADDARAR π’* tahad'a Aurenmu amma Yanzu taraba Natsaneka Aiman, mutafi husby mubarnan,"
Jan hannun Aminu tayi sukawuce Abunsu,
Binsu da kallo yake kamarwani sauna bugawar zuciyars sai sauka k'asa yake, kalamanta saikai kawo suke Cikin K'wak'walwarsa,
"Aiman kanatsu kazo muje office d'ina idan kadawo Norma sannan kayi driving"Cewar Dr nas
Sam bayajin Abunda yake fad'a domin kalaman Sauda kawai ke kaikomo cikin K'wak'walwarsa, motarsa yashiga Cikin Wani mugun yanayi yajata, badan gate d'in bud'e yakeba to lalle dazai iyabi takan gate d'in,
Cikin tashin Hankalin Ganin Yanayinda Yafita yasa nas shiga motarsa yabi bayansa shima,
Wani irin mahaukacin gudu yake kantitin dik wata mota Koda babbace Saidai taratse masa domin shi bayama cikin hayyacinsa balantana yagane rayuwa ko mutuwa, lafiya ko Ciwo, Cikin rashin sa'a yasake sitarin Motar Aikuwa motarsa tabigi wata k'atuwar motar icce take iccen suka soma zubewa k'asa wasu Suka fad'a Kan Motar tasa, duk iya k'ok'arinsa ganin yataka birki kasawa yayi daga K'arshe birkin yakare jikake kaffff yabigi wani k'aton iccen motar tayi tsalle sama glss d'inta Suka tarwatse Suka sossokesa, marfin Motar Yabud'e yafad'o waje Motar kuwa tafad'a k'asan gada tana fad'awa takama da wuta, Shikuwa gangarewa yafara tsakar Hanyar Kafin Yasami wani iccen yabugu garesa yatsaidashi, kallo d'aya zaka Masa kacire ran Yana Raye ko zairayu domin jini kefita takowanne b'angaren jikinsa,...........................
*(Labarin Yana kamanceniya da Gaskiya Saidai nak'ara tawa basirar Cikinsa Had'id'a BAIWATA, Aiman nice natsara Masa wannan K'arshen domin Yazama izna gamaza masu hali hali irinsa Tabbas Allah baya yafe Hakken wani, Kuma wani laifin kake kakasa K'arb'ar Hukuncinsa duniya sai lahira wani laifin dakayishi Nan DUNIYA π Allah yake hukuntaka, wannan Shine Daidai da. Abunda Yakamata mayaudara susamu shiyasa nabasa wannnan K'arshen,, kunsani nasani sunsani Azabar Allah Gaskiya ce so Koda bance gawani Abu dazai sameba Tabbas zai samesa domin ya d'auke Hakken wata,.. MARUBUCI BA MAK'ARYACI KO SHASHA BANE A'A MAI ILIMINE SHI MAI BAIWA KUMA ALKALI HAKA MALAMI gashi cikin sauk'i nabada Tanbaya Kuma nabada Ansar, natsara laifinsa Kuma na tsara Hukuncinsa duk cikin BAIWAR DA BASIRAR DA ALLAH YABANI.... Masu tinani da fasaha Had'id'a nazari sune Kawai zasu Fahimce inda nadosa nida maganata zuwa littafainama duka.... Duk littafaina domin Wa'azantarwa ilimantarwa Fad'akarwa wayarda Kai nakeyinsu domin mu d'auke darasin Rayuwa Kuma mugyara halayanmu Kuma muji tsoron Allah yasa nake Rubutuna banayi Dan samun d'aukaka ko suna ko Kud'i, amma inayi danya zaga duniya kowa yagani Kuma ya Amfana sannan yagane wa'azantar ilimantarwa Fad'akarwa wayarda Kai danake badawa....... Kuma inayi saboda Nishad'inku Masoyana INASONKU DUKA MASOYANA π₯°πΊππ₯° Allah Yasa mudace π€² kuma mucika da Imani...βοΈ Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar π€± QUEEN OF WRITER π HAUSA NOVELS π TAKUCEEE.......)*
_BASEERATA ITACE ARZIKINAπ_
WhatsApp number 07064904617
*TAWA K'ADDARAR π’*
```TRUE LIFE STORY```
_FREE BOOK_
_RUBUTA LABARI DA TSARAWA MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR π€±..._
```MARUBUCIYAR... (1)Fahat hot-luv Free book, (2) Barrister khalee Free book, (3) Zuciyar namiji Free book, (4)Saina kashe mijina Free book, (5) Akan pre-wedding pictures free book, (6)Shagala Free book, (7) Silar d'a namiji Free book, (8) Maizaman kanta paid book, (9) Abbakar sarakeey paid book, (10) doctor Heesham paid book, (11) jinin Mulki paid book, (12) Bak'in kishi paid book, (13) Raunin macce baya hana d'aukar fansa free book. (14) ZAYYAN π ZEEYAT PAID BOOK. (15) MAKARANTAR KWANA FREE BOOK. (16) SHAGALA FREE BOOK,, (17) SO SIRIRIN ZUCIYA..... And Other's BUT NOW (18) SAURAYINA.. (19)D.S.P ANNUR PAID BOOK....(20) SAKACINA PAID BOOK.... (21) SO!!! FREE BOOK... (22) FATALWAR β οΈ BUDURWAR MIJINA PAID BOOK... (23) D'AUKE D'AI D'AI DUNIYAR SHAID'ANU PAID BOOK...(24) RUHIN JINN PAID BOOK.. (25) JAMI'IN SIRRI C~I~D PAID BOOK 300 ONLY.. (26). SANADIN PARTY HORRO STORY..(27) ASHRAF_LOVE πSTORY....(28) TAWA K'ADDARAR π’ FREE BOOK...
loading..... Dika na Mujaheedah Matar Mlm Ammyn khausar π€± QUEEN OF WRITER π```
_Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah mad'aukakin sarki Mai bayarda baiwa gawanda yaso Kuma sanda yaso Ina godiya ga Allah Allah daya sake bani dama had'ida baseerar sake kawomuku sabon littafina maitaken_ *TAWA K'ADDARAR π’ FREE BOOK*
_Ina fatan yabada darussuka dama ilmantarwa Kamar dai yarda sauran littafaina suka bayar....._
*Arayuwa zaka burge wasu Kuma zaka bawa wasu haushi, wasu zasu soka Wasu Kuma zasu k'ika wasu zasu yabeka wasu kuma su kusheka, Haka rayuwa take tafiya idan Kama wani wani bazaka masa ba, dukanin Sak'onninku suna zuwa gareni na Yabo da Akasin hakan, ban Damu da zagin wasu ba Domin kuwa nasan cikakkiyar ni'ima tana Aljanna Amma duk da hakan Ni Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar π€± QUEEN OF WRITER π nakakce Alhmdllh Domin Alk'alamina A tsalkake Yake bana Batsa ko shashanci ko cin zarafin wani ko Aibatawa, Ina Rubutu Kan tsarin tafarkin Ilimi domin bada Shawara nasiha Fad'akarwa Wa'azantar ilimantarwa, kuma Alhmdllh Sak'ona Yana zuwa daidai inda Allah ya nufa Kuma Yana ban Lada daidai da Aikina, kuma Ina Samun Masoya daidai nufin Ubangiji β¨ Inaaa Alfahari daku Masoyana Kuma Ina sonku Tabbas _BASEERARA ITACE ARZIKINAπ_ Allah ya k'ara wadatamu yamuna K'arshe nainyau yasa mucika da imani yabamu Masoya Nagari ya karemu daga Mak'iyanmu, Allah kabama k'asarmu NIGERIA zaman lafiya da Arziki Mai Amfani..... AmeenAmeen......... Mujaheedah Matar mlm Ammyn khausar π€± QUEEN OF WRITER π HAUSA NOVELS π TAKUCEπ₯°π₯°*
//////////////////////////////
*JINJINATA GADIK ILAHIRIN K'UNGIYAR KING AND QUEEN WRITING CHAMBER πͺ*
//////////////////////////
........................................
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
(Sarki da sarauniya Write's)
*"We Rule The world of Writing"*
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’β’
*INAAA KUKE MATA IYAYEN KWALLIYA DA GYARAN JIKI?? INAA MASU BUK'ATAR GYARA FUSKARSU DAMA JIKINSU? SHIN KINASON RAGE GIRMAN CIKINKI TO KU HANZARTO DOMIN SAMUN NAKU KODA KUD'INKA SAIDA RABONKA MAMAN TEEMA AND MORE 08100100821......... INAAA MASU FAMA DA MATSALAR RASHIN HAIHUWA? INA MASU FAMADA ULCER? INA MASU FAMADA K'IBA ANA NEMAN ARAGE? INAMASU JIKI SIRANTAKA ANANEMAN YIN K'IBAR? INAAA MASU FAMADA SIKILA? INAMASU FAMADA CIWON JIKI?? KAI DUK WANI WANI CIWO DA ALLAH YA HALARTA ADUNIYA TO YAYI MAGANINSA DAN HAKA KU HANZARTO AGUJE DOMIN SAMUN NAKU MAGANINMU BASHIDA MATSALA YASAMU KARRAMAWA DOMIN TINDAGA CHANA YAFITO GHT KENAN KABADA KUD'I MUBAKA MAGANIN MATSALARKA IN SHA ALLAH... HAKA MASU NEMAN MAGANIN MATA KO WANNE IRI AKWAI WANDA HARSAIKIN BADA LABARI HUNNNMMM RIGIJI GABJI WASU KAYA SAI AMALA KAWAI KUYI MAZA KIYI MAZA KAYI MAZA HAD'UWA DA MAMAN TEEMA DOMIN SAMUN MAGANIN MATSALARKI KO WACCE IRI 08100100821 ITACE NUMBER TA DOMIN HAD'UWA DANI KUWA NI MARUBUCIYAR LITTAFAI HAUSA KATUNTUB'I WANNNAN 07064904617 MUJAHEEDAH MATAR MLM AMMYN KHAUSAR π€± QUEEN OF WRITER π HAUSA NOVELS π CE*
_LABARI MAI TSUMA ZUCIYAR MAIKARATU, YANA KUNSHE DA DARASIN RAYUWA IRI IRI, KUMA LABARIN YAFARU DA