Showing 3001 words to 6000 words out of 31747 words

Chapter 2 - Bafullatanan Ruga Book 1 Complete Hausa Novel

02 Feb 2025

115

bala'i ta fara yarfa ruwan masifa dama Anisa mafadaciya ce sosai badai iyah masifah ba,don maganin ta kenan Muhammad Adnan shi kuma bakin miskili ne,tayi ta fitinan ki shin ta shikuma yy mata gummm,sai ranan da yake jin fitina ne yagasa mata masu xafi.

Haka ta dinga yarfa bala'i tana kirar sunan Muhammad Adnan Wanda samm bai jiyota ba,don yy nisa cikin duniyar dadin da yake kwasa wajen Mairo.

Jiyo muryan Anisa yasa Mairo saurin kiciniyan tureshi don ta rabashi daga jikin ta,amma sai ma kara shiga mata da yy,yana tureshi tsoro ne ya kuma kama Mairo jiyo ardakun xagin da Anisa ke xubo mata wanda nan tasa mai kuka tana cewa" ya rabu da ita,bata so.

Jin tasaka masa kuka yasa shi sakin ta yana jan numfashi da kyar,duk wani dauriya ta Muhammad Adnan duk dakiya da taurin kan shi bai san lokacin da wasu irin zafafan hawaye suka fara bin kwancin ta,wani irin numfashi yake jawowa da kyar ² wanda har Anisa dake daga waje sai da tajiyo numfashi n sa,saurin komawa daga baya Anisa tayi tana kukan bakin ciki ta nufi part din ta tana ambaton yau sai ta kashe wannan bafullatanan rugar mara galihu,kuka take ta nufi part din ta.
Ha'di da kisima abubuwa da yawa da xatayi ma Mairo don a ce wanta yau xata bar mata gida,sai dai ta raini cikin nata a can rugar su.


Shikuwa ogan naku kifa kanshi yy akan filo yarasa abunyi cikin makerketan murya ya hau cewa" maiiii....sai kuma ya kasa karasawa ya saki wani numfashi da kyar.

Tsoro kuwa da fargaba duka yakama Mairo cikin sauri takuma nufanshi tana kwantowa jikin shi ta hau cewa" don Allah Hamma ka tashi na yarda.

Ai bata gama rufe baki ba yajawota jikin shi yana cigaba da aikin shi a yinwa ce,kaman wani mayun wacin zaki.


Bangaren umma da khalifah kuwa sam sin kasa samun natsuwa, kullum khalifah baya bacci sai kuka shi Addan shi yakeson gani.

Wanda a wata rana ne yana bacci yy gigiff ya farka nan ya cidda umma da Daddyn su a kanshi suna mai Addu'a.kuka ya hau sa masu yana Daddy plz Adda maryam...ni ku kaini wajen Ya Muhammad na ganshi tare da Adda maryam wlh,ni kukaini ihu ya yakuma saka masu wanda nan Daddy yy saurin riko shi yana manna shi jikin shi yana cewa " Auta na mafarki ne ba gsky ba, Muhammad baya nan a kasannan yana oustralia kasani.








Plz my fans banyarda a fitar mun da page ba,saboda ta kudi ce,#100 naira kacal.idan kuma VIP ne #200 transfer ma #200.


Duk ta wannan Number n 08081202932.





Maman teddy🧸
[4/12, 5:34 PM] Hausad paid: Typing...



*Bafullatanan Ruga*


Na


Maman teddy🧸


*EPISODE 25*

*ALHERI WRITERS ASSO.*


*A.W.A*


__________________________


Saurin girgixa kai khalifah yy yana mai cewa" Daddy ni ku kaini wajen shi,zai je rugar su Adda ya kawo mana ita,idan basi bayar da ita ba,kuma ya karar da su duka har Abba lamido.

Dariya maganar sa yabasu ummah kan daga bisani sukayi mai isar su sannan cike da Kwantar masa da hankali yace to baba na shikenan zan kira Muhammad Adnan din yadawo,amma shi kadai xai dawo ba tare da Anisa ba,saboda sanin kan kane Anisa bata da lfy,ana dawayniyan ta ne a can kasan.

Umma ne mai wannan maganan tafadi cike da kallon Daddy dayake goyon bayan Autan dan nashi.

Murmushi yy kan daga bisani yace toh hajiya Amina ina son ganin ki daga falo.

Da tom ta bishi ta cigaba da lallaso khalifah wanda daga karshe cike da murnan xaiga Addan shi ya nufi part din Ammiey don yassnar mata da xai ga Adda maryam...


Bangaren Muhammad Adnan kuwa da Mairon tasa sam bai samu gamsuwa ba sai a wuraren yamma don shima sai dayaga alaman zai cutar da ita sannan ya sarara mata.

Da kanshi ya dauketa cakk ya nufi toilet da ita sannan ya cika baff yafara wanke ta tasss don komai shi yy mata.

Bayan ya wanke ta ne taaassa sannan ya wanke jikin shi shima ya dauko ta sika nufo bedroom shi da kansa ya shafa mata mayuka har powder shi ya goga mata,don ita basa wa take ba,da zarar ta shafa mai toh shikenan angama komai.


Ido ta na a rufe yy mata komai yasaka mata bra da pant sannan yasaka mata wani mini skintight ya dora mata english Abaya ha'di da tufke mata kai da rebome wanda yy dum² a tsakiyan kai,yadan yafa mata yana cewa" Amaryan maxa daura mayafin nima na shirya ko?.

Idon ta still a rufe yake ta daga mashi kai sannan yy sakin mata murmushi hadi da kai bakin shi ya sumbaci goshin ta,sannan ya fara shirin shi yasa english wear wanda suka amshi fatan jikin shi don dama ba gwanin saka manyan kaya bane.

Bugun kofan Da sukaji ne yasa Mairo firgita,daure fuska yy tamau ya nufi kofan yana budewa.

Salati ta hauyi tana tafa hannu ha'di da cewa' Muhammad yanxu yaudara ta xakayi?. Wannan ne xaka kwanta kaci gindin ta?.

Yau ko xaka sallameta ta bar gidan su.

Fuskan shi yakuma daurewa tamau ya wani bude dara² idanun shi ya sauketa a kan ta.

Tsorata tayi don ta san irin kallon da yake mata nufi, don duk in yy mata irin kallon nan to tabbas komai xai iyah faruwa.

Raba ta yy ya wuce yabar ta baki bude.

Wanda ganin yabarta nan yabar part din yasa Anisan saurin dosan cikin bedroom din Mairo da ta tsaya gaban ta na fadi.

Bude baki tayi tana shirin bala,i sai kuma cike da ixxah da ganin kaskanci ne ta tsaya tana fada da Mairo yasata saurin bin bayan shi tana ce wa " yau indai tana numfashi sai Muhammad Adnan ya saki Mairo ko kuma ta tona a sirin komai a gidan su Ummah.....











Maman teddy🧸
[4/12, 5:34 PM] Hausad paid: Typing...



*Bafullatanan Ruga*


Na


Maman teddy🧸


*EPISODE 26/27*

*ALHERI WRITERS ASSO.*


*A.W.A*


_____________________________


Bata iskeshi a ko inah ba sai a part din ta yana shirin barin side din don da'alama wani abun ya dauka xai fita.

Cike da bacin rai ta kalleshi tana cewa" yanxu Muhammad ni xaka munafun ta?.
Wai yanxu bafullatanan ruga...
Sai kuma tayi shiru tana matso kwallahn munafurci da kissa.

Cikin shashshekan kuka ta cigaba da cewa " wannan wani irin abun kunya ne ace da yarinyan da ko a yar aiki baxan dauketa ba,amma kai har kaga matan da zata ka kwanta taca gindi?.

Which shame is this? Abun haushi wlh abun kuma kunya,ina alkawarin mu ehhh Muhammad?.kayimun alkawarin duk rintsi duk wiya muna a tare.

Ashe duk ba haka bane,a yau ka nn mun bafullatanan ruga tafini a wajen ka...kuka ne ya kwace mata don wani irin suya takejin zuciyan ta nayi.

Tausayinta ne ya tsirga masa,don shi har ga Allah har yau baiga mace n da yake so kaman Anisa ba. Kuma sarai yasan kishi irin nata.

Matsota yy ha'di da jawota jikin shi wanda sam batayi yunkirun hanashi yin hakan daga gareta ba.illama kara lafewa da tayi a jikin shi tana cigaba da xubar da hawayen bakin ciki da bacin rai.

Cike da tattaushiyar murya mai cike da kwantar da hankali dasaka natsuwa ya fara ce mata' plz my Anees i'm so sorry,wlh har yanxu you d first and you are d best bana son Wata mace bayan ke,kece kadai nakeson na zauna da ita har a bada uwar yaya na.

Kuma da gaske nake da zarar Maryam ta haifo mana babyn mu xan sake ta na mai data rugar su,kar fa ki manta ba aurar soyayya mukayi ba,aurece ta kiyayya kuma ta manufah.

Don koda kikaga na je gareta just kawai sha'awar ta nakeji amma sam bana son ta kuma sau 1 nayi mata wlh.

Cike da jun haushi ha'di da daru tace" sau daya fa kace,yanxu har a kwai wani sha'awa da xakaji a jikin wannan bagidajiyar yarinyan?.
Mai take dashi da ban dashi,haba Muhammad kodon kaga ina son ka,koda yake is not your fult nice nayi sake,amma da ban jajirce nace sai na aureka ba da duk hakan bata faruba,amma maiye ban maka shiyasa kwana biyu baka gamsar dani dudu ko 1 hr bamayi ka mike, anma ae laifi nne kuma da ban nace sai na auri soja ba ae da hakan bata faru da ni ba,tun da nasan waye soja duk yan iska ne,da almajira ma xasu iya kwakwulansu indai mata ne har su saka gindin su cin nassss......


Enough Anisa..." ya isah nace, cike da mugun tsawa yy maganan don ranshi ya sosu da maganganun da Anisa ke yaba masa ta mai she shi kaman bunsuru,koda yake da fitina ai ba da kowa yake yi ba.

Itama Mairo gani yy maharramar shi ce shiyasa.

Cike da tsoro n ganin yanda gaba daya Muhammad Adnan ya canja tayi shiru tana cuno baki gaba,tana yan kunkuni kasa² don ta lura ya fusata sasai.

Cike da bakin ciki yafara cewa" Anisa nine kk gayama magana,yaushe kk rainani haka.

Har ni ne xaki ce baki gamsuwa dani?.

Lallai kin mantani so yau zan tuna maki da waye Muhammad Adnan.

Balle mafallen rigar shi ya hauyi yana jawota jikin shi,wanda hakan ma dadi yy mata,don ba karya ta fada masa ba,ita irin macen nan ne masu yawan bukata kuma dama tasan shima Adnan haka yake.
Nufan bedroom yy dai ita wanda da isan shi yakwantar da ita kan bed yana cire wandon jikin shi...
Murmushi tayi ha'di da raba jikin ta da kayan jikin ta.

Yana yin tufff dashi takai hannun ta tana shafo gindin shi,don shi yafi burgeta,wasa ta farayi da shi kan daga bisani tasaka a baki tana tsotsa.

Jin tana shirin tada masa da abun da bai shirya ba yasa shi saurun kai hannun shi kan nonon ta yana wasa da su hadi da lilaya saman su,wanda nan take Anisa ta fara.hmmmn ahhhhh aushhhhhhh honeyyy......

Hade bakin shi da nata yy yana cigaba da aikin shi yana bin ta da wani irin salo dayake tada mata da mugun sha'awa.

Zare bakin shi yy daga nata yana direwa kan nonon ta wanda nan yafara sarrafasu tura hannnun shi daya kasan ta yana wasa da bellin.

Cikin inda indan murya yaji Anisa tana cewa" thank....you....so..much...ahhh...ushhhhh....
Ae nan tafara ambaliya wanda ganin haka yace yanxin wasan xai fara.

Saka harshen sa yy ciki yana wani irin tsotso cikin sa wanda nan numfashin ta yafara seasong saboda dadi.

A haka sai da yaga shayar da ita dadin sa,sannan ya xura mata abun nashi ciki,wanda turawa yake tun Anisa najin dadi tafara jin axaba,cikin muryan Dan wahala tace' honeyyy...xafi..

Ae ina kaman yanxu ne fitinan tasa take,don ko sauraren ta baiyi balle kuma ya fahimce ta.

Aikin Abu daya kawai yakeyi sai hawan ta da yakeyi yana sukuwa,ai jin wahalan da takeyi yasata tun tana kukan dadi takoma ta azaba.

Kuka Anisa keyi tana don Allah Mahammad kayi hakuri na tuba,amma sam bai saurara mata ba,sai da yaga yy mata raga² don ko kukan bata iyawa sai hawaye.

Sosai ya yy mata kaca² don faca² yy mata don a wannan rana macen da akayi mata fyade ma tafi ta hutu,don tasha wuyan Muhammad Adnan bakadan ba .

Lallai ta yarda da ya tuna mata dashi din ko waye...

Ajiyan xuciya ya sauke cike da duniyanci ya shafo fuskan ta da juke da hawaye tayi sharkafff,a hankali yace sorryy my Anees thanks so much Allah yy maki albarka naji dadin ki yau fiye dana kullum.

Shiru Anisa bb mgn don baki ya mutu.

Cike da murmushi n mugun ta ya nufi toilet bai bi takanta ba,yy wankanshi ya fito.

Motsi yaga tanayi alaman xata tashi takasa,nan take yaji tausayin ta ya kamashi amma kuma sai ya dake yacigaba da shiryawan shi,don so yake ya hukunta ta abisa laifin da tayi mashi.

Sai da ya kammala tsaffd sannan yaxo gaban ta ya manna mata kiss a kan kuncin ta yana cewa" my Anees na tafi sai na dawo ki kulamun da kanki,ki mun kwalliya sosai don anjima in muka fara sai mun kai asuba.

Yana fadin haka ya fice daga dakin wanda da fitanshi ya hau dry,sannan ya nufi parcking space ya dauki daya daga cikin motocin shi mai gadi cikin sauri ya wangale masa get ya nufi barrack...


Itako Anisa sam tun fitan ta takasa motswa, a ranta ko cewa take wai shin da gske bai san yy mata komai ba kodai iskanci ne.

Kuka ne ya kwace mata tuno da axaban da tasha a hannun Muhammad Adnan.

Haka tayi mai isarta sannan tafara kokarin tashi don ta gasa jikin ta amma hakan yagagara.

Hawaye ne suka cigaba da bin kuncinta wanda a haka baccin wahala yy awan gaba da itah.


Shikuwa oga captain Adnan bai dawo cikin gidan ba sai can dare wiraren 8pm.

Wanda d isan shi ya nufi part din Anisa wanda yatarar da ita yanda ya tafi yabatta haka yadawo ya ganta.

Dariya yy cike da tausayin Anisa a zuciya n shi yana cewa " kema kenan kin gajiya dani to inaga wancan Yar yarinyan.

Tsaki yy yana shafa ta yana kallon yanda take sauke numfashi alamun baccin yy mata nisa.

Gigifff yy tuno da surar jikin Mairo wanda jikin shi har rawa yakeyi ya mike yanufi side din ta.

Don shi har ga Allah baya gajiya da mace musamman ita Mairon da yakeji tana da wani natural test da bakowata mace bace take da irin shi.


Cike da murmushi ya fada falon ta wanda anan ya tadda ta zaune gaban ta cike da kayan motsa baki,don baby n jikin ta ya dameta da jin yunwa.

Nufan ta yy yana mai dan sakin mata murmushi wanda ganin shi yasata saurin gigifff alaman firgita.

Daure fuska yy ganin ta raxana da ganin shi ya zauna a kusa da ita yana cika yana batsewa.





Don Allah ban yarda wani yafitar mun da littafi ba,kuma banyarda a karanta mun batare da an biyani ba.

Idan kuma bukata kk xaki turo #100 kacal ta MTN ta wannan number n 09137392680/08081202932.

Idan VIP ne kk so #200 kacal transfer ma #200.













Maman teddy🧸
[4/12, 5:34 PM] Hausad paid: Typing...



*Bafullatanan Ruga*


Na


Maman teddy🧸


*EPISODE 30/31*

*ALHERI WRITERS ASSO.*


*A.W.A*


_____________________________


Kutsa kanshi bedroom din ke da wiya yafara jiyo gurnanin numfashi n ta wanda dajin haka jikin shi narawa yy saurin kutsa kan shi cikin bedroom din nata.

A durkushe ya rinketa wanda hakan ya kuma kara tada hankalin shi cikin sauri ya nufe ta ya dago ta ha'di da kirar sunan ta.

Amma kuma bb abun da bakin Ta yake iya furtawa sai addu'oi sungumanta yy fahimtan halin da take ciki da yy cikin hanxari ya kalli Anisa dake tsaye kishi ya hanata ko motsawa.

Anisa dau key mu kai ta Asbiti ina tunanin nakuda takeyi.

Cike da kassa da munafin ci Anisa ta kama rawar jiki tana cewa' a'a Muhammad mu barta anan,maiye Amfanina?.ko ni xan iyah kulada ita har ta haihu inshaaalllh.

Kallon yakuma xufa gaba daya yagama karyo masa don shi ya firgita da ganin halin da Mairo ke a ciki,don shi sam bai taba sanin yanda haihuwa take ba.

Anisa kin san haihuwan nan nata cike da hatsari yake,tun da take da cikin nan bamu taba kai ta wajen doctor ya duba lfyn ta ba.

Don haka kamata yy mu kaita hospital bata haihu a gida ba.
Cike da wuya Anisa tace haba Muhammad plz ka kwantar da hankali n ka wlh inshaaalllh xata haihu lfy,badai babyn mu ne kk ji ba.toh just ka kwantar da hankali n ka.

Yanxu bari nafara duba ta ba wai muyi ta mgn ba.abun da nake so da kai shine yanxu kaje duka ma'aikatan gidan nan ka sallamesu.

Kace anyi mana canjen wajen aiki,this is Number first.idan kayi hakan ka dawo don da akwai another planing.

Cikin rashin fahimtan komai ya bar wurun da ya aiwatar da aikin da Anisa ta dorashi akai,wanda bai san dalilin ta na hakan ba.

Ita ko Anisa ganin yau wata ce xata haifi da da mujinta yasa ta ji kaman ta danna kan dan yakoma ciki,dashi da Mairon duk su mutu ta huta,amma kuma tuno da wannan da kaman nata ne yasata fara mata taimakon gaggawa.

Wanda cikin ikon Allah da taimakon shi kan yaro yafara budowa wanda nan take Anisa tafara sa hannu don yaron ya fito batare da ya wahalar da Maman shi ba.

Shikuwa gaba daya hankalin Muhammad Adnan ya gama tashi, salllaman ma'aikatan yake cikin gaggawa ha'di da ce masu yy canjan wajen aiki, wasu kuma ya ce ya mayar dasu gidan shi na Abuja.

Wanda kafin yan mintoci tuni ya sallami kowa dake gidan.

Nufan side din Mairo yy wanda da isan shi bedroom din ta yafara jiyo kukan babies.

Cikin axama yy ciki wanda nan ya tarar Anisa ta shi mfide daya dayan kuma tana rike dashi wanda da alama tana yanke mashi cibi ne.

Cike da wata irin mirna da wani irin sanyi dake ratsa shi cikin hanxari ya nufi gun inda Anisa ta shimfide dayan yaron nan yakai hannun shi ya dauka yana mai matsanan cin farin ciki wanda bai san lokacin da ya sunkuya inda Mairo ke a kwance ya simbace ta ba.

Yana mai jin kaunarta da takowa masa yara ba daya ba har biyu.

Itako Anisa tsaki tayi a zuciya n ta tana cewa"ai duka daga yau ta kare dai, yau mu xamu koma gidan Ammie ita kuma ka mai da ta in da ka daukota.








Plz kuyi hakuri da wannan,naso nayi maku new update da yawa,toh sai kuma a wurin aiki na aka kiramu mitting,so plz manage with this,nan da anjima xaku najin new update again.




don Allah kar a fitar mun da littafi sanin kanku ta kudi ce...






Maman teddy🧸
[4/12, 5:34 PM] Hausad paid: Typing...



*Bafullatanan Ruga*


Na


Maman teddy🧸


*EPISODE 28/29*

*ALHERI WRITERS ASSO.*


*A.W.A*


_____________________________


Ganin yanda ya daure fuska yasa jikin ta kama rawa, mikewa tayi ha'di da kallon shi tana cewa" sannu da dawo wa Hamma.

Kallon ta baiyi ba illah ma danna phone din hannun shi da ya cigaba da yi.
Ganin bata da tsuntsu bata da tarko yasata fara hawaye don tasan yau ma da balain shi yaxo mata,kuka

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login