Showing 12001 words to 15000 words out of 31747 words
zaune ta hau ce mata oyoyoo my layla kawo mana muyi testing.
Daure fuska tayi xata yi fitina don sam layla bata da kirki dai² Umma da khalifah na shigowa falon.
Ihun murna dika suka saka ha'di da nufan ta suka rungumeta suna oyoyo Umma.
Babu wanda ya lura da Mairo dake tsaye sai Layla da suka tsinci muryan ta na cewa Umma na wannan wace ce da kayan fulani a jikin ta.?.
Don Allah karku fitar mun da littafi cox book din ta kudi ce idan kina bukata xaki turo #100 MTN
VIP kuma#200 VTU ma #200 duka ta wannan number n 08081202932.
Maman teddy🧸
[4/12, 5:35 PM] Hausad paid: Typing...
*BAFULLATANAN RUGA*
NA
Maman teddy🧸
*EPISODE 40/41*
```ALHERI WRITERS A️SSOCIATION```
*A.W.A*
https://www.facebook.com/10798008594602?referre,whatsap
```ALHERI SAI ƊAN ALHERI👈🏻```
_____________________________
Facebook@maman teddy.com
[email protected].
_____________________________
In the name of Allah🤲🏻.
Kallon su Umma tayi wanda kan tayi masu magana tuni khalifah ya basu amsa da Adda Maryam ce fah Layla.
Xaro ido waje Maryam tayi cike dajin kunyan tambayan waye Mairo da tayi ta nufeta tana cewa " Eyyah wlh ban ganeta ba.hugging din Mairo tayi tana mata ya hanya.
Wanda nan suma su Ameerah suka nufo su suna riko hannun Mairo tana ce mata welcm back sisy n mu.
Ita dai Mairo babu bakin mgn sai murmushin da takeyi masu don dama ita ba gwanan surutu bane.
Layla ne tace Umma bari mu tafi part din Ammie da ita sai anjima sai mu dawo.
Cike da farin ciki Ameerah tace sosai ma kuwa Layla muje kawai don yau tare xamu fita outing.
Murya n Ammie ne ya katse su dauke da sallama ta shigo falon Umma tana cewa" inah babyn nawa take ne?.
A tare su Layla da Ameerah suka hada baki suna cewa ga tanan Ammie.
Nufota Ammie tayi tana cewa oyoyooo baby na common ta fadi tana ware mata hannun ta alaman taje gareta.
Karasawa tayi wanda nan Take Ammie ta rungumeta tsamm jikin ta tana cewa mata ya hanya sannan batare da ta jira jin mai xata ce ba ta kalli Ammie tana cewa" ba anan side din xata zauna ba a side dinki ba,don nima yau nayi ya.
Cike da murmushi Layla tace wlh Ammie nima a side din ki xan xauna tare da Maryam.
Tabe baki Ammie tayi tana cewa" wahhh baxaku xo ku damemu ba,kun san banason hayaniya, don haka kuje can wirin Umman ku ita ce ta iyah da sha'anin ku.
Nan dika suka saka dary wanda Ammie kuwa kama hannun Mairo tayi tafara takawa xata bar falon.
Cike da shagwaba da turo baki Khalifah yy yace Ammie kibar Adda Maryam anan mu ganta.
Ehhh mana Ammie don Allah wlh a side din ki ba'a fira bakyason hayaniya fah.
Ameera ce tace tana kwantar mawa da Ammie da kai kaman masu rokon gafara haka suka koma.
Ita dai Umma bin su take da kallo tana dry,don dama ta riga da tasa n draman yaraan nata.
Kallon su Ammie tayi tana cigaba da tafi yan ta tana cewa'waxai bartan kusaka mata ciwon kai.
Sai na shiryata ta huta sannan xaku xo ku ganta na minti 5.
Cikin zaro ido duka suka hada baki wurin cewa minti biyar Ammie...?"
Bata basu amsa ba ta juya ha'di da ruko hannun Mairo tam suka fice daga falon don har ga Allah da gske take.
Ai ganin Ammie ta fice da Mairo yasasu saurin biyo bayan ta.
Wuce mujaddad sukayi da yake kokarin shigowa cikin falon da yanxu sika gama gaisawa da Ammie a ranshi ko cewa yake waye wannan fine ladyn da Ammie n tashi ta nufi side din ta da ita.?.
Haka yakara kutsa kanshi side din Umma don ya tambayeta wacece ita din?.
_______________ cikin sauri Muhammad Adnan ya xare bakin glass dake makale a idon shi yana mai kara bin result din da doctor Jamil ya bashi.
Sai kuma yy shiru a ranshi yana cewa" tabbas koma meye xai iya kamashi tunda yarasata a rayuwan shi,tun da yake bai taba sanin ita din Alkhairy ce a rayuwar shi ba sai a yanxu.
Nan take zuciya n shi yafara saka masa akan yakoma rugar su Mairo.
Muryan doctor Jamil ne ya katseshi ta hanyar cewa, Captain Adnan gasky ciwon ka yanaso yayi wost, i have already told you that kayi hakuri ka rage mawa zuciyan ka yawan tunani.
Amma kullum cemun kk kai ba abun dake damun ka bayan kasan ni likita ne kuma bayan nan test nawa mukayi a kan wannan amma kullum result daya ke fitowa.
Nisawa doctor Jamil yy yana cewa" inda ada ne wannan cutan yake neman kamaka tohh baxan sa quation mark akai ba.xan iya cewa just rashin yaya ne,amma ko da baka sama kanka damuwa ba sai yanxun da Allah yabaka yaranka abun kayi farin ciki muga ka kuma chanjawa ne fah Captain.
Amma duk da haka plz ka fada mun da muwan ka Nikuma nasan bazan rasa hanyar da xan kwaranyar maka dashi ba.
Kallon mai xaka iya mun da muwata nawa ce ni kadai Muhammad Adnan yy mawa doctor Jamil.
Maman teddy🧸
[4/12, 5:35 PM] Hausad paid: Typing✍🏻
*BAFULLATANAN RUGA*
*42/43*
Ganin irin kallon da Muhammad Adnan keyi ma doctor Jamil yasa Jamil saurin cewa " okay sir bari na rubuta ma maganin da zai dan kara taima ka maka.amma don Allah ka rage mawa ranka da muwa.
.cike da bakin miskilanci Muhammad Adnan yace " okay.
Haka Dr.Jamil yayi dan rubuce² ha'di da mikama Muhammad .
Yyn da shi kuma ya amsa takardan yana mika masa hannu sukayi musabiha sannan ya fice daga office din Dr. Jamil.
Shikuwa Dr. Jamil a ranshi mmkin halin da Muhammad Adnan yake ciki yake,yana kuma mmkin abun da yake damun shi yake kuma boyewa wanda yanxu har yana shirin haifar masa da matsalar.
Hmmm bari mukoma ga mutanen ruga muji irin abun da ya wakana bayan tafiyar Mairo.
A idon salisu Umma ta saka Mairo a Mota abun ka ga dan fillo wai sai ya tsaya yana cewa" xaki dawo da ita ne,duk kigama yanxun zan sanar ma Lamido.
Haka yadinga tsaye yana kallon su har Umma taja motar sannan yayi saurin shiga kewayen bukkan su Umma yadikko.
Da shiganshi ya tadda Hausi tana mawa Abba lamido fanfo akan shikenan yanzu haka xai xuba ido wannan yarinyan xata cigaba da xama mai a gaban shi bb miji ada a yanxu kuma baxawara?.
Gsky lamido kayi tunani.
Cike da gamsuwa da xugar ta cikin bacin rai ya ajiye kwaryan furar dake gaban shi yafara kwala kirar Umma yadikko yana cewa" yadikko..... Yadikko...." a radun Allah yau sai wannan Mairo tabar kewayen bukka na,baxan zauna da baxawara ba.
Cikin sauri Umma yadikko ta fito jin irin kirar da Abba lamido yake mata don tariga da tasan ba Alkhairy ba ne kirar nashi a gareta.
Na'aanmm lamido gani.
Bude baki yayi zai mgn sai kawai suka tsinci muryan Salisu yana cewa shikenan Lamido Aradun Allah Mairo tayi maka nisa,shikenan Shikenan..... Lamido ka tashi ka nemo Mairo fah.
Jin irin Haukan da Salisu keyi yasa Abba lamido cewa " kai yaro rufemun baki,innemo wane?.Mairo?. To ai yau kota dawo kewayen nan korar t xanyi ta barmun bukka baxan zauna da baxawara ba.
Cikin hanxari Salisu ya hau cewa" kayi shiru kaji lamido yanzun Mahaifiyar Mairo tazo ta sata a abun hawa ta yan burni ta gudu da itah.
Ai daji nan Abba lamido ya fahimci mai ye abun hawa xumbur ya mike yana xubar da furar dake gaban shi baima sani ba saboda tsaban rudu.
Itako Umma Hausi tafa hannu tayi tana shikenan Lamido dama yawn xuwan da takeyi don ta sace Mairo ne.
Ae bai tsaya bi takan ta ba yayi waje da sauri yana kwada kirar mutanen rugar da suxo su taimake shi yana kirar sunan Umma da ta gudu masa da ya.
Ai nan fulanin nan suka fara fitowa daga bukkan su kowa dauke da sanda suka fara bin yanke ta cikin dajijika don su cimma Umma.
Itako Umma yadikko murmushi tayi dajin mgnan Salisu tana gode ma Allah a zuciyan ta da yaraba Mairo da wannan jarabben tsohon nata.
Nufa bukkan ta xatayi don ta taya su Umma addu'ar kar Allah yabasu Abba lamido nasarar kamasu sukuma kwace Mairo daga hannun ta.
Cike da bakin cikin ganin rashin damuwa a kan fuskan ta Umma Hausi tace yadikko yanxu shikenan ta tahi da Mairon?.
Kallon ta Umma yadikko tayi tana cewa" toh basai ku bita birnin ba.
Duk da ta fahimci bakar mgn ta cusa mata amma sai tace" toh ai bb wanda yasan inda take a can.
Umma yadikko ko nasaka kafanta tana cewa" yoh ai sai ku nemo ta.
Bakin ciki ne ya ishe Umma Hausi kawai sai ta saka mayafi tabi bayan su Abba lamido.
[4/12, 5:35 PM] Hausad paid: Typing✍🏻
*BAFULLATANAN RUGA*
*46/47*
Kallon su Ammie tayi tana cewa tom iyayen yan damu kunxo kenan?.
Dary duka suka saka suna yayin da Ameerah ke cewa ai Ammie sai kin gaji da ganin mu tunda kika rike mana bakuwan mu.
Wacece bakuwar? Hmm wai Maryam?. Layla ce mai wannan maganan sannan sai kuma tace ai yanxu Maryam taxama yar gida don anjima ma xamu fita Outing da ita...Dajin haka Ammie tayi saurin cewa " dawa xakufita outing? Badai da Maryam?.
Hade baki duka sukayi a tare suka ce itamana Ammie.
Girgixa kai Ammie tayi wanda batare da tace masu komai tayi hanyar fita don tasan duk sun fahimci mai take nufi,sai da xata fita ne tace" Ameerah ku nuna mata inda wadrop din ta yake ni zan je na hada mata lunching.
Da tom suka bi Ammie sannan suka cigaba da gyara xaman su akan bed din ta.
Bayan yan mintoci ne Mairo ta fito wanda nan take Ameerah ta nufe tana dauke da small towel tana goge mata jikin ta dashi.
Murmushi tayi mata sannan suka nufi dressing mirrow tafara shafa man shafa a jikin ta,da tagama ne ta dauki powder ta goge maikon fuskan ta sannan ta juya ga Layla da ta fiddo mata da wasu material masu kyau da tsada masu launin golden mai shirning kadan.
Dauko mata Layla tayi tana isowa garesu.
Ganin khalifah xaune yasa Ameerah cike da tsiwa dakuma tsokana tace toh namamajo inyi na Ya Adnan a gaban ka ne Maryam xata saka kayan.?
Turo baki yy yana kunkuni,wanda uwar masifa Layla ta wani daka masa tsawa tana cewa" will you go out or not?.
Kuka yasa hadi da ficewa ya nufi part din Umma don Daddy mai tare mai baya nan.
Bayan sun fiddo mata da komai ne dangane dasu unders da sauran su sannan suka bata don tasaka.ganin haka yasa Mairo dan jin nauyin su a ranta tana cewa" yanxun to a gaban su ne xan saka kayan?.
A haka dai tasaka don su suna can suna aikin chatting din su don basa gajiya kaman my friend EASHER COXOR Always online😂.
Bayan ta kammala ne ta dauki mayafin ta ta dora a kai.wanda ganin haka yasa Ameerah iyayen gayu tace Maryam wai shikenan kingama.?
Daga mata kai Mairo tayi alaman ehh.
Ai batasan lokacin da Ameerah tace tabdijam ba.sannan tace aiko zama zakiyi nayi maki makeup yanxun nan kuwa.
Ganin ta matso gaban Mairo da xummar fara mata kwalliyan yasa Layla cike da gwasala tace" toh wai ke akace maki kowa irin ki ne,24hrs mutum na cikin ma fuska kwalliya.plz ki rabu mata da fuska ta huta don Allah... Jin mgnar Layla yasa cike da jin haushi tace waishin to ina ruwan ki ne?. Naga fuskan ki nace xan mawa ba.
Dary Layla tayi ganin abun ya sa ta dau xafi,nan ta hau cewa" eyyah my sweat sisy baki fahimceni ba,wai gani nayi ga gajiyan tafiya kuma gana kwalliya Allah yabaki hakuri.
Bata kuma bi ta kanta ba Ameerah tacigaba da yin ma Mairo kwalliyan wanda hakan ya kuma baimawa Layla dariya tan maiyi tana kirar sunan Ameerah.
Hmm ita kanta Mairo yanda suke dramar tasu tabata dry amma kuma ta dake tana kallon yanda Amira keyi mata kwalliyan cike da gwanewa.
Ammie kuwa after 30min tuni ta kammala cika dirning da Abuncucuwa kala².wanda nan ta fara hidimar hada mata drinks iri² bayan naroba da suke a wurin.
Bangaren Khalifah kuwa yana zaune a falon Ummie yana kuka Mujaddad na bashi hakuri yyn da umma ke tayi masa murmushi don tasan halin rigima ta Khalifah.suna a haka sukajiyo sallaman Muhammad Adnan cikin sauri khalifah ya tashi ya nufeshi yyn dashi kuma Adnan yakai hannun shi yana rikoshi, kuma cike da kulawa yafara tambayan shi mai yafaru yake kuka?.
Nan khalifah ya kuma saka kukan rigima yana cewa" Adda Maryam ce Umma ta dauko ta wai shine Ammie ta tafi da ita side din ta,naje shine suka koroni sai kuma ya kuma saka wani sabon kukan.
Murmushi Muhammad Adnan yy sannan yace eyyah sorry muje aiko sai ka shiga ka zauna kai ma.nima kaga daganan sai naga Maryam ko.?
Daga masa kai khalifah yy yana goge hawayen kan fuskan shi...juyawa sukayi hadi da nufan part din Ammie. Wanda mujadad da umma ban dariya bb abun da suke yi.
[4/12, 5:35 PM] Hausad paid: Typing
*BAFULLATANAN RUGA*
*44/45*
AMMA KUMA DAYAKE ALLAH gafurur rahim ne sai bai basu ikon ganin Umma ba.haka suka gama bulayin su suka dawo rugar da jajanto ban da tsine ma Umma bb Abun da Abba lamido keyi.
Yakoma kaman wani zautacce.wanda ita dai Umma yadikko ban da binsu da ido bb abun da takeyi a ranta tana mai kara gode mawa Allah da ya kubutar da Su Mairo da kuma Umma.
'Bangaren Ammie da Mairo kuwa tunda Ammie ta nufi falon ta da ita take raba ido don komai ganin shi take kaman ba'anan kasan take ba,gashi komai tagani sai ta ganshi wall don abun na Ammie sai dai muce mashaaalllh don Ammie irin matannan ne wayayyun gaske,don ita akwai lokacin da inta shirya xataje unguwa ko gidan kawayen ta idan su Layla sun ce xasu bita cewa take su shirya, amma da xarar sun gama kure wankan su sai ta kallesu tace samm basu iya komai ba,don haka baxaya jera dasu su taba mata carrie ba😂.sosai hakan ke bata masu rai don yanxu basa mason binta wani wiri indai ba itace tace su xo suje ba.
Bayan shigan su falon ne Ammie ta kama hannun Mairo tana cewa muje up stairs in nuna maki dakin ki da tsawon shekaru Daddyn Adnan yayi makowa a gidannan ciki kuwa har da ke kin san kema yar gida ce.
Cike da mmki Mairo tace toh Ammie ngd.shiiiiii Ammie tayi saurin daura yatsanta a bakin Mairo tana cewa banaso na kuma yi maki abu kimun irin wannan gdyn.ki tambayi su Layla banaso Umma ce dai can take fama dasu amma ni inaxan iyah.don haka kome nayi maki Maryam kisa a ranki kamar dole na ne.
Ammie ce ke maganan tana ma kutsa kai cikin dakin da tace ta Mairo ne.hmm mmki ne ya rufe bakin Mairo ganin dakin nata yanda ya kayatu da kayan more rayuwa,kuma yana wani fitar da kamshi mai sanyi da dadi.
A haka take bin bayan Ammie da take nnumata komai,wanda a haka suka wace falo sai bedroom da kitchen da privacy.da shigansu bedroom din Ammie tace jirani na hada maki ruwan wanka ki watsa ma jikin ki don yau fira ce xamuyi duk da ni ba gwanace anan fannin ba,amma so nake ki sa ke kafin Daddyn Adnan yadawo.gaban Mairo ne ya fadi jin ta ambaci suna Adnan,nan take ranta yy baki tuno da Adnan da tayi.batare da umma ta lura da hakan ba tayi cikin barthroom don ta hado mata ruwan wanka.itako Mairo jin wannan suna yasata a sarari cewa natsani duk wani mai sunan banason shi ko kadan.
Nan take kwallah ya gangaro mata wanda tasa hannun ta tayi saurin sharwa don kar Ammie ta dawo.
Bayan yan mintoci Ammie ta fito daga toilet din tana isowa gareta ha'di da cewa" Maryam maxa tashi kije ki watsa ruwa.mikewa tayi tana mai bin bayan Ammie da tayi gaba don ta koya mata yanda xatayi anmfani da komai na bathroom din.
Da shigan su tafara nuna mata wanda yanda taga nan da nan komai ta nna mata ta iya yasa Ammie dry tana cewa" kai mashaallah na fison inga dana koya abu an iya,ba irin su Layla ba,kullum ana nan a abu daya,don haka nan da kwana biyu xan je dubai bikin yar kawata dake kuma xani.don su Daddy sai dai suyi mun hakuri.
Ita dai Mairo banda Murmushi bb abun da takeyi don dama ita haka take shiyasa tasu taxo daya da Ammie, don Ammie batason mutum mai yawan surutu sam.
Fitowa daga bathroom din tayi tana mai rufo mata dai² su Lalyla Ameerah,khalifah duk kansu na shigowa.
Maman teddy🧸
[4/12, 5:38 PM] Hausad paid: Typing✍🏻
*BAFULLANAN RUGA*
*50/51*
Budan bakin Ammie cewa tayi eyyyah dagajiya ai dole ta dan huta saboda hanyan da suka shawo. Sai Asannan Muhammad yy magana da cewa" Ammie baxai yiwu yanxu na dan ganta ba,na matsu gsky naga wannan Maryam sannan khalifah ma so yake ya ganta don haka abarmu mu shiga kawai Ammie. Kallon shi Ammie tayi hadi da cewa aiko yarinya na bacci bb wanda ya isah ya tada ta,don haka ku bari sai xuwa nan da gobe sai ku ganta. Murmushi yy ha'di da mikewa yana cewa tomm Ammie Amma ni kinsan a yau Zan wuce Partacout saboda kirar gaggawan da akayi mana just fah ganin ta kawai zanyi. Emmmm Ammie tace tana mai tabe baki sannan tace ikon Allah, yoo idan ka tafi partcourt can xaka shekara ne?. Inkadade ne baifi kayi 3 mount ba,sannan haka xaka tafi bakatsa anyi sunan twins ba. Sai da ya kalli wrist watch din dake sakale a hannun shi sannan ya dago yana kallon Ammie ha'di da cewa" tom Ammie dole muje kirar nan,and then saura kwana uku ne ai kuma naga wannan taro ne naku ta mata.don haka yau xan wuce inxan tafi xan shigo nayi maki sallama ai.da tom Ammie ta bishi har ya fice yyn da Khalifah yy saurin mara mai baya don yasan ya zauna dasu Layla bata