Showing 15001 words to 18000 words out of 45946 words
gaggawa.
Ganin waya 6ata lokacine ya fita da gudu yai sashen jamaal,
A qofa suka ha'du dawowarsa kenan zai shiga,
Cikin son tattaro 'yar nutsuwa yace,
Ummi na kiranka da gaggawa.
Falon ya nufa da hanxarinsa danshi a tunaninsa ummin ce wani Abu ya sama sbd dady baya gari.
Tun a Palo yake jiyo kukan ummi tana kiran sunan neesah.,
Gabansa yayi mummunar fa'duwa sbd jin sunan wadda ake kira cikin kuka, qarasawa ciki yayi, yana arba da fasashin kwalabe da jini a tsakar 'dakin yaji qirjinsa yayi wani mugun nauyi da qyar ya isa qofar toilet 'din ya hangota kwance cikin ruwa bata numfashi
Idanu ya rintse da qarfi nauyin zuciyarsa na tsananta,
Patoranking half shirt 'dinsa ya cire tareda zura hannu ya fiddota ruwan jikinsa har wani rawa yake
Ummi da inna Rabi suka fito jiran ya kimtsota.
Rigar ya zura mata takai har gwiwarta ya sunkuceta bai tsaya bita kansu ummiba yasakata motarsa kafin sufito harya fita da wani mahaukacin speed da saura ka'dan ya tafi da qafafun mai gadi saida yayi wani mugun tsalle haryana fadawa cikin bokitin wankin dayake.
Fitowar Jamaal ba Riga 'daukeda neesah yasa khadija tabar bakin qofar tanaji qirjinta na cixo hawaye suka gangaro mata tai 'daki da sauri tareda rufo qofa ta sulale bakin qofar ta cusa kai cikin qafafu tana sakin kuka ahankali.
Ummi kuwa motar Ahmed suka nufa yajasu sukabi bayan Jamaal dake gudun tashin hankali.
Ahmed ma gudun yake cikin tashin hankali dan sai yanxu dayaga zai rasa neesah ya tabbatarda feelings 'din dayake ji akanta kuma a shirye yake daya fuskanci kowa yanxu akanta tunda batason Jamaal yazama dole arabata dashi.
_Kuyi Manage ba enough time_
Mamuh馃拫
馃尣 *R H F W F*馃悇
_Don't forget to vote, follow and comments_
[3:22AM, 4/1/2018] 鈥�+234 816 253 8316鈥�: _*DACEWA*_
_(when east meets west)_
_By_
_Mamuh geee_
*Viawattpad@mamuhgee*
*_I sincerely heart you too my Raheenat (heenat)_*
*30-31*
Emergency ward suka nufa kai tsaye Ahmed idanuwansa har wani yaji suke sbd Jan dasukayi ji yake zai iya rasa ransa idan wani Abu yasamu neesah.
Zaune suka tarar dashi yayi crossing legs yana duba wayarsa,
Sarai yasanda qarasowarsu amma ko motsi baiyiba bare ya 'dago ya kallesu.
Jigum jigum sukai suna jiran tsammani
Ahmed kuwa kasa zama yayi sai kai kawo yake.
Almost 2 hours suna jiran kafin wata Dr yafita room 'din yana zare coat 'dinsa,
Ahmed ne ya nufesa da 'dan hanxari ummi ma baza idanu da kunnuwa tayi tana jiran jin abinda zai fada,
Shidai yana nan still ko alamar kulasu baiyiba
Dr ya kallesa kafin ya maido da hankalinsa gurin Ahmed 'din yace,
Well numfashinta ya dawo saidai raunikan data jiwa kanta suma anyi dressing nasu all she really needs right now shine abari tasamu isashen Hutu,
Dan haka zaku iya komawa gida gobe da safe Ku dawo.
Ajiyar zuciya ummi da Ahmed suka saki atare kafin Ahmed yakalli ummi cikin marairaice fuska yace,
Ummi kije gida I will spend the night hia.
'Daure fuska ummin tayi tareda kallonsa tace,
Bakada tunani ne zaka ce zaka kwana anan kana namiji tana mace kuma matar 'dan uwanka.
Ha'de rai shima yayi kai tsaye yace,
Na za6i kwana anan ne sbd nine na cancanta,
Nine nake tsananin so da qaunarta Wanda bazan ta6a 6arin cuta kusantotaba sa6anin mijin nata da kike fada na tabbatarda shine sanadin koma meyene yasa takeson kashe kanta.
Idanuwa ummi ta zaro cikin tsananin tsoro tace,
Ahmed me kakeson fahimtar dani?
Idanma namiji ne dole zai kwana aikafi kowa sanin Jamaal ne ya cancanta.
Juyowa tayi gurinda Jamaal 'din me zaune zatai magana taga wayam basa.
Ta maido da kallonta ga Ahmed da alamarinsa yafara bata tsoro tace,
Muje gidan ka 'dauko inna Rabi ita zata kwana anan 'din.
Kai tsaye ya yarda sbd dama Jamaal 'din ne bayaso ya kwana tareda ita.
1:00am
Kasa kwanciya yayi ya zauna bakin gadonsa yana lumshe idanuwansa da har lokacin sunke qunshe da 6acin rai mai tsanani daya kasa tantance kona meyene.
Rintse ido yakumayi da qarfi maganganun Ahmed na qara yawo cikin kansa.
Me Ahmed ke nufi?
Raini ne wannan dazai bu'di baki yace yana son matar dayasan aurensa na kanta ko kuwa dama can soyayya suke in secret?
Saurin rintse ido yayi yanajin 6acin rai da fushi.
Zamewa yayi ya kwanta idanuwansa a lumshe yana fatar wannan tunanin na Ahmed da kowama yafita ransa.
Da safe da wani mugun ciwon kai khadija ta tashi amma haka ta daure ta girka breakfast sbd ummi datace tayi.
Komai ta gama ta ha'da nasu neesah a basket ta aje tashiga 'dakinta tayo wanka ta shiryo dan itace zatakai abincin duk da zuciyarta ba qaramin dauriya takeba gurin ganin ta danne baqin cikinta da damuwarta.
Doguwar Riga baqa tasaka tareda siririn yellow Vail ta fito ta 'dauki basket 'din ta nufi 'dakin ummi.
Zaune ta tarar da ita a gado ta gaidata tareda cewa,
Ummi zan kai musu breakfast 'din daga can inason naje gurin saloon.
'Daga kai ummi tayi sbd yanda kan ke mata ciwo itama na rashin bacci da damuwar data kwana da ita jiya akan bala'in dataga na shirin afkowa tsakanin 'yayanta dan Abinda tagani jiyan a idanuwan Ahmed ya tsoratata sosai hakama tasan tsaf Jamaal ya dame Ahmed ya shanye fagen taurin rai da zuciya mai tsanani.
A hankali ummi ta bu'de baki tace,
Ki gaidaminsu kafin na qaraso anjima Insha Allah.
To,,tace tareda ficewa jiki a sanyaye.
Tana Sanyo kan motarta wajen gate din gidan daidai zeey zata shigo amma mai gadin ya dakatar da ita akan neesah batanan.
Tsayawa khadija tayi tareda sauke glass takalli zeey ba 'daurewa ba sakewa tace,
Neesah na asibiti tun jiya idan xaki ne muje can zani.
Shiga motar zeey tayi tana mamakin yanayin khadijar sbd yanda take ba wata walwala atareda ita.
Har suka isa ba Wanda yayi mgn
Tanayin parking suka fito atare suka nufi 'dakin gaban khadija sai tsananta nauyi yake duk taqara taku guda na zuwa 'dakin.
Har lokacin barci take Inna kuma na zaune tana gyangyan'di.
neesah zeey ta nufa kamar zatayi kuka tana cewa,
Neesah Allah ya sassauta miki wannan jarabawa.
Ameen inna race tana karbar kayan hannun khadija.
Ido khadija ta kafawa rigar Jamaal dake jikin neesah tanajin karyewar zuciya da hawaye na yunquro mata.
Abincin inna ta 'diba ta fita waje dan taci
itama khadija juyawa tayi ta fice jiki ba kwari.
Miqewa tsaye zeey tayi tana shu'umin murmushi ta bu'de handbag 'dinta taciro wata kwalba tana dariya ta nufi abincin ta bude flask 'din ruwan tea tazube gaba 'daya abinda ke cikin kwalbar ta rufe flask 'din
Tana juyowa gabanta yayi mummunar yankewa nan take jikinta ya'dau rawa sbd khadija data gani tsaye bakin qofa tana kallonta.
Zufane ya yanko mata cikin rawar murya tace,
Um um um maganin.....
Wuceta khadija tayi ta zura hannu cikin basket 'din data kawo musu abinci ta 'dauki mukullin motar ta tafice cikin wani irin yanayi bawai dan bata ga abinda zeey 'din tayiba
Bata buqatar sanin koma meyene manufar zeey akan neesah dan tun kallon farko dataiwa zeey ta fahimci babu alkhairi a tattare da ita amma koma meyene ba abinda ya shafeta koma kashe neesah zatayi.
Yawu zeey ta ha'de tareda sakin ajiyar zuciya dataga khadijar ta fita batace komaiba alhalin ta ganta sarai.
Komawa kujera tayi ta zauna tana share xufa cikeda mamakin khadija.
Ahankali neesah ta bude idanuwanta daidai shigowar Ahmed tareda Dr da nurses guda biyu.
Kallonta Dr yayi yana murmushi yace,
Finally sleeping beauty ta tashi.
Ahmed dake kallonta cikin murmushi yace,
Dr inajin kunyanka fa sbd wannan sunan yayi maka nauyi.
Dariya sukai dukkaninsu ita kuwa lumshe idanuwa tayi tanajin wata irin matuwar jiki.
Fita Dr da nurse 'din sukai bayan ya duba file 'dinta yayi rubutu aciki.
Matsowa kusa yayi tareda kafeta da fararen idanuwansa hannuwansa a har'de cikin wata sabuwar lallausar murya yace,
Antynahhh..
Har cikin ranta taji yanda yaja sunan ta bu'de lumsasun idanuwanta ta 'dora akansa.
Kashe masa jiki idanuwanta sukayi ya tako ahankali ya zauna bakin gadon kafin yayi wata magana ummi da Jamaal tareda khadija data dawo suka shigo 'dakin
Kyakkyawar fuskarnan ta Jamaal a ha'de.
Kujeja inna Rabi ta jawo masa tana murnar ganinsa
Zama yayi tareda amsa wayarsa dake ringin kallo 'daya yayiwa gurin dasuke ya 'dauke kai bai kuma 'dagowaba yacigaba da wayarsa.
Ahmed ma 'dan tamke fuska yayi yana gaida ummi dake binsa da kallon tsoro da firgici.
Zee ma a ladafce tagaida ummin.
Amsawa tayi tana shafo kan neesah cikin kulawa tace
Baby Yaya jikin naki?
Kai ta 'daga alamar amsawa sbd batadaqarfin jiki ko ka'dan.
Inna Rabi kawo guri ta wanke bakinta ko tea ne tasha.
Da sauri inna tashiga toilet ta 'dauko bucket zeey ta 'dauko robar faro 'daya a fridge ta kama neesah ta tashi zaune ta wanke baki Ahmed sai sannu yake mata cikin kulawa.
Ummi da kanta ta hada mata thick tea ta matso tafara bata ahankali tanasha.
Zeey ji take kamar ta kar6i cup 'din tajuyewa neesah gaba 'daya tashanye.
Sosai tasha tea 'din hartaji tasamu qarfi sosai ajikinta.
Kallon ummi tayi ahankali tace,
Ummi zanshiga toilet fitsari xanyi.
To tace tana qoqarin kamata tace,
No ummi kibarshi zan iya.
Ahankali take takawa saita tsaya cak tana hadiye yawu
Dafe cikinta tayi tana qoqarin kiran sunan ummi amma kumfan jinin daya fara fita bakinta ya hana sai kawai ta zube sai ajikin Jamaal jini na fita bakinta tareda kumfa.
Ummi,Ahmed da inna atare sukayo kanta cikin tashin hankali saidai wani matsiyacin kallo da Jamaal ya watsawa Ahmed ya hanasa qarasowa sbd wata kyakkyawar runguma yayi mata data fa'do jikinsa.
Dr Ahmed ya fita da gudu yana qwalawa wani mahaukacin kira.
Ummi kuka tasaki tana kiran sunan neesah duk a rude.
A sace zeey takalli gefen khadija suka ha'da ido tai saurin 'dauke kai tana gyara tsayuwarta cikin hawayen tausayin neesah na kissa.
Khadija kuwa sinne kai tayi cikin hawayen dasuka 6alle mata na ganin neesah kwance jikin Jamaal tasamu kyakkyawar runguma daga garesa ga wani tashin hankali datake hangowa cikin idanuwansa duk da ba kowa ke iya gane fushinsa da 6acin ransaba bare tashin hankalinsa kasancewarsa miskili amma yau ita tana iya hango tashin hankalinsa..
Ficewa tayi da Sauri tana sakin wani wahalallen kuka
A kuma lokacin doctors kusan Biyar da nurses hudu sukayo 'dakin a gaggauce.
_Ayshart bellow naga saqonki na tabayar wayafi wani mugun hali,hassada,baqin ciki da zama maqiyin gaske a tsakain Ayeesha,,,zeey da khadija_
_gskia yanxu banida amsar baki saidai kiyi nazari ki tantance da kanki sbd dukkaninsu cutarsu a 6oye take_
_Kuma maqiyi mafi ciwo shine Wanda kasani yake cutarka a 6oye_
*_Hassada mugun ciwo CE Allah ya karemu_*
Mamuh馃拫
馃尣 *R H F W F*馃悇
_Don't forget to vote, follow and comments_
[3:22AM, 4/1/2018] 鈥�+234 816 253 8316鈥�: *_DACEWA_*
_when east meeta west_
_By_
_Mamuh geee_
*_Via wattpad@mamuhgee_*
*32-33*
Emergency room aka koma da ita a gaggauce sbd jinin dake tsananta fita baki da hancinta.
Ummi zuwa lokacin banda sharar qwalla ba abinda take hakama inna Rabi da duk tsoro ya kamata.
Zeey ma dake tsaye sharar qwallar take afili amma cikin ranta adduar take Allah yasa hanjin neesar sun riga da sun karkatse.
Jamaal kuwa barin gurin asibitin yayi gaba 'daya dan bayajin zai tsaya matuqar Ahmed na gurin.
Ahmed kuwa saida ummi ta taso da kanta ta zaunar dashi da sbd tashin hankalinsa na qarfin hali dataga na Neman yardashi daga tsayen.
Awa uku suna jiran tsammani kafin doctors biyu suka fito fuskokinsu a tsuke 'dayan Dr ya kalli Ahmed dashine namiji cikin 6acin rai yace,
Bansan meyasa kuke wasa da lafiyar yarinyarnan ba hartakeson kashe kanta,
Jiya ta shiga ruwa danta kashe kanta and today kuma poison.,
Look inason kusani koma meyene takeso ko takeson arabata dashi to kuduba Alamarin sbd idan yanxu munsamu damar saving 'dinta to bamusaan mai zaifaru next time ba,,
And I'm really sorry to say poison 'din dataci yanada Qarfi sosai and she lost alots of blood dan haka first thing yanxu shine muna buqatar jini.
Will she be alright Dr?
Well I can't say anything about that for now all we need shine jinin kafin komai.
Kiran Jamaal jmmi tafara qoqarin yi cikin sauri saiji tayi Ahmed na cewa,
Muje Dr zan bayar da ko duka jinane asa mata matuqar zaiyi.
Riqosa ummi tayi yana lokacin da zaibi bayan Dr cikin qoasawa da sabon halinsa tace,
Ahmed meyasa za'a d'ibi jininka bayan akwai Wanda yafi cancanta da bayarwar,
Kaga ka aje wannan sabon halin naka tun kafin kakai qarshen hakurin Jamaal sbd banason rigima ko wani tashin hankali musamman nasa tunda zuciyane dashi so stay away from his wife ok.
Takaici da wani baqin cikin Jamaal da zancen ummi ne suka qulesa yace,
Ummi naji yafini cancanta amma shi Darling son 'din naki yana ina yanxu?
Bayanan sbd baya wannan tunanin da kikeyi sbd bata gabansa wama ya sani qila maiqi ta zarce ba sbd yaji da'din more rayuwarsa da wadda yakeso dan haka ni 'din da bakyason kusanci na da ita nine zan kula da ita to any extend,,for god sake ummi for how long zaki ringa tureni daga abu kina tura Jamaal sbd ko yaushe kinfi sonsa akai.....
Tasss,,,,
Ta saukar masa da lafiyayyen mari tana tsiyayar hawayen tashin hankali.
Bai motsaba saima kallonta yayi da jajayen idanuwansa yace,
Ummi for the first time yau kin 'daga hannunki akaina sbd Jamaal.
Juyawa yayi zuciyarsa a karye yabar gurin zuciyarsa na quna banda tsanar Jamaal ba abunda yake cinsa a rai.
Baya ummi tayi cikin tsoro da tashin hankali ta zauna da6as inna Rabi tayi saurin dafata tana matsar qwalla itama.
Zeey dake tsaye ta sulale tabi bayan Ahmed.
Har aka 'dibi jininsa bai bar jin ransa na qunaba sbd ji yake duk duniya ba Wanda ya isa ya rabasa da neesah koda kuwa ita kanta neesar zai iya yin komai idan tace zata rabasa da kanta.
Murmushi take tana tunin ba shakka sun samu hanya mafi sauqi dazasuyi amfanin da ita gurin wargaza Jamaal da neesah sbd wannan mahaukaciyar soyayyar da Ahmed keyiwa neesah,,hmmmn wat a foolish mistake Mr Ahmed.
Qarasawa tayi cikin 'dakin dayake kwance bayan an 'dibi jinin nasa qwalla tafara sharewa tace,
Mr Ahmed Allah yasaka maka da alkhairi daka bawa qawata jini kuma itama na tabbatarda idan ta tashi babban farin cikinta ne ace Ahmed 'dinta ne yabata jini,
Ahmed 'din datake tsananin fa'dar yanda take sonsa cikin ranta.
Bu'de rinanun idanuwansa yayi akanta da Sauri.
Cikin kissa ta rufe bakinta da hannuwanta tana zaro ido tace,
Dama idonka biyu I'm really sorry pls hope bakaji abinda nake fadaba sbd sirri ne tsakanina da neesah.
Bude baki yayi ahankali yace,
Abinda kike fada gskia ne neesah naso na? Tell me pls.
Wani murmushin samun nasara tayi duk da tasan qaryace take tsara masa tace,
Yes Mr Ahmed neesah na tsananin sonka duk da banbancin shekarunku saidai kullum kukanta Jamaal ne daya zama babbar katangar qarfe a tsakaninku saidai babban tashin hankali da damuwar sune bazaku ta6a kasancewa atare ba matuqar Jamaal na Raye.
Shiru tayi tana kallon yanda ya kar6i zancen nata ta gefen ido.
Ficewa tayi tabarsa cikin dogon tunani akan zancen Nata domin zancen ya shigesa matuqa.
Tana barin 'dakin fita asibitin tayi gaba 'daya
Direct gidansu ayeesha ta nufa..
Saida tayi wanka kafin ta zauna gaban mirror tana kallon ayeesha daketa tsoki fuskarnan masifa na cinta sbd tun jia Jamaal bai 'daga waya daga bayama ya kashe wayar.
Murmushi tasaki tana kallon ayeesha tace,
Eshaaaa,,eshaa Jamaal bazai ta6a 'daukar wayarki ba ayanxu sbd babban abinda muke yaqi akansa kamar ma muna kusantasu da juna ne da kanmu bamu saniba sbd nafara hango wata zazzafar soyayyar neesah a idanuwan Jamaal saidai takaicin halayenta da girman kansa suke danne soyayyar.,
Lallai wannan matakin damuke akai bazai haifar mana 'da mai idoba dan haka tun wuri mu canxa tsari duk da na 'danawa Ahmed tarko zamu riqa amfani dashi batareda yasaniba sbd soyayya data rufe idanuwansa.
Kallon zeey ayeeshan tayi da idanuwanta dasukai jajir tanajin kamar ta kama da wuta sbd masifa.
Hummmmnn zeey kenan to Ai wannan tarkon dakike tunanin kin na'dawa Ahmed nice nafa na'da masashi sbd ganin zai kawomin matsala a aiki,
Da farko nayi niyyar aikasa lahira saina bari nafara cin amfaninsa tukun.
Kallon tambaya zeey ta watsa mata tace,
Banganeba...
Matsowa tayi gabanta ta zauna cikin kashe ido tace,
Zaki tuna ranar da husnah takawomin magani nasawa Jamaal zai qara sona?
To aranar naji tana waya a toilet Ashe itada Ahmed suka hada baki sbd maganin husnah ta kar6o musu subani nasawa Jamaal yasha yafara tsananin son matarsa neesah ya qyaleni batareda na zargi komaiba.
Hakan danaji saina juye maganin nazuva mata wani a robar
Maganin kuma har school naje nabawa wani bokinsa maqudan kudi akan yasan yanda yayi Ahmed yasha maganin.
Miqewa zeey tayi cikin jinjinawa qawarta tace,
Hmmmm kenan da Jamaal ne yasha haka Zara faru kenan?
Gashi yanxu Kansu sukaiwa dan kuwa mahaukacin so yakeyiwa neesah Wanda nasan yana gaf da neesah ta tsanesa matuqar ya bayyana mata soyayyarsa.
Tsaki ayeesha tasaki tana cewa,
Bazan iya jiran wannan tarkon yayi wani aikiba sbd komai zai iya faruwa tsakanin captain da neesah and I can't take this anymore
dan haka gwara kawai na aika su liloh suyimin maganin matsalata for gud.
Wat bakida tunani be zakiyi hakan,?
Idann mukasaka su liloh za'ayi bincike kuma za'a iya ganowa dan haka kibari muyi mata irin kisan da bakowa zai ganeba za'ama 'dauka ita takashe kanta.
Yes kumafa hakane qawata.
****
Kodata farfado ummi kasa daina hawaye tayi sbd tausayin kanta Dana 'yayanta su kuwa Ashe neesah ce qaddararsu.
Kallon ummi da idanuwanta suka kumbura da kuka tayi taji duk jikinta yayi sanyi da tsantsar qaunar da ummin ke mata amma haryau takasa mayar mata da qaunar datake mat..
Lumshe idanu tayi tana karanto jamaay a ranta,
Tabbas zata danne qiyayyarta ta rungumi Jamaal 'din sbd ummin kawai.
'Daga hannu tayi ta riqo hannun ummi
Murya a sarqe tace,
Ummi ki kwantarda hankalinki naji sauqi kuma I promise I won't do this again.
Qago murmushi tsyi murya a sarqe tace,
Naji baby amma dan Allah karki kuma gwada haka harda shan poison kinji ko?
Batareda ta fahimci xancen wani poison ba tace,
Bazan sakeba ummi.
Ahmed ne yashigo 'dakin ummi ta tamke fuska ya qaraso gabanta cikin karyar da kai zai fara magana Jamaal yashigo yana zuba sanyayan qamshinsa.
Kallonsa sukayi dukkansu banda neesah data lumshe ido ahankali.
Ahmed cikin basarda ganin da yayi masa ya maida hankalinsa kan ummi da idanuwanta ke kawo hawaye yace,
Ummi dan Allah karkiyi fushi dani harki xubarmin da hawaye wlh aikin xuciyane da sharrin shai'dan.
Kallon ummin Jamaal yayi da sauri sai alokacin ya lura da fuskarta dake kumbure ya tabbatarda tana cikin damuwa.
Tabbas Ahmed ne yake neman sawa umminsa ciwon damuwa amma zai maganin abin tunda neesah ce matsalar zai mayar da ita cikakkiyar matarsa yaga abinda zai faru coz tsaf zaisa arufe masa shege a prison