Showing 30001 words to 33000 words out of 39040 words

Chapter 11 - Afnan Book 2 Complete Hausa Novel

motsawa Haka Aka fito da ita sai asbiti, hankalin me martaba da iyayen ta kuwa ba a magana ,Gaba ki dayan su hankali ya tashi umman ta kuwa ,sai sulfa uwar ashari ya take tana ce wa "wallahi ba Zan yarda ba akan me zaku kashemin ya rinya an Dada muku so hauka ne !" "dan Allah kiyi hakuri komai zai dai daita!

_ 馃拫 *AFNAN* 馃拫_____

*Chptar 30*

*AL-KUTUBIYYA ISLAMIC MEDICINE*

_Jama'a kada ku bari wannan garabasa ta wuce ku,muna da nau'i magungunan gargajiya masu kyau da inganci_

_Akwai ingantaccan maganin馃尨馃尨 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda inganci da sahihancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai-dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah. Please don Allah duk wacce ta san ba siyan maganin za tayi ba kada ta dauki number ko ta kira waya, kada mu 'batawa kai lokaci馃檹馃徎_

_nfection_

_Muna da magungunan sanyi sadidan! wanda yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye! infection yana karya garkuwar jikin dan Adam yana dakusar da kowace irin mu'amula mussaman ga ma'aurata, sanyi ko wane iri kike/kake fama dashi da izinin Allah idan anyi amfanin da irin maganinmu za'a dace *SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI馃挴鈽戯笍*_

_Muna sayar da supplement gangariya irin wadanda ba su da matsala sai da su gyara garkuwar jiki da inganta lafiya, muna bayar da sari duk wani supplement muna da shi, kuma muna sayar da daya muna bada sari akan farashi mai sauki, muna tura kayanmu ko wane gari domin neman karin bayani a tuntunbi wannan lambobinmu dake kasa._

*08089965176*

*07084653262*

馃拫馃拫馃拫馃拫馃拫馃拫 AFNAN馃拫馃拫馃拫馃拫馃拫

馃拑馃拑*TO!! TO!! TO!! Shhhh*馃槍 *KUNA INA MASOYA LITTAFIN*馃拫*AFNAN*馃拫WANAN LITTAFIN DABAN YAKE DA SAURAN AFNAN FA AKA FADA MUKU KUNSAN YADDA KUKAJI WANNAN LITTAFIN ZA A KWASHI ROMON DADI ACIKINSA AFNAN LITTAFINE MECIKE DA TARIN ABIN BAN AL,AJANI FADAKARWA NISHADAN TARWA DUK ACIKIN WANNAN LITTAFIN ME SUNA 馃拫 *AFNAN* 馃拫.

*NICE TAKU HAR KULLUM MARUBUCIYAR *鉁嶏笍

馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲

_*AFNAN*_

_*BY*_

_*HAFSAT UMAR 茒AN GORO*_

馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲

_*JARUMAI馃挭馃徎WRITER'S ASSOCIATION馃摎*_

_*Marubuciyar*_

1- Burina Mu'azzam

2- Ba Mahaifiyata bace

3- Babana ne sila

4- Ummu Amani

5- Amatullah

6- Zuciyarta

7- Mace Rayuwa

8- Rayuwar 茦as茩anci

9- Mar'atussaliha

10-Babbar sakayya

_And now_

馃拫_*AFNAN*_馃拫

*BOOK TWO*

*Chapter 30*

"Na ci uwar hakurin!

"A dake ni kuma a na bani hakuri wallahi ba Zan Yar da ba" tayi kwafa ta juya ta bi bayan su momy zuwa asbiti .

Tun shiga da ZAKIYYA cikin dakin asbitin take wani irin sauke numfashi da alama tana jin jiki sosai Dan Haka doctos din asbitin suka rufu a kanta suna ko Karin samo kanta.

*LONDON*

Tun da jirgin su AREEYAAN ya sauka a kasar London motoci da masu gagin AREEYAAN suka 'karaso domin tar barsu, bayan sun fito daga jirgin Kai tsaye mota suka Shiga domin a kaisu ma saukin su, Babu laifi gidan da AREEYAAN ya ke rayuwa a ciki ,wanan karon ba shi bane sa bida acikin garin London gidajen AREEYAAN sunfi sama da dari kuma kowan ne gida aciki abin kallo ne sa bi da kyau da tsaruwa.

Bude musu get akayi suka shiga Nan take na hango wasu 'yan mata da wata kekkewar dattijuwa a tsaye suna jiran Kara so warsu, tun kafin a bude murfin motar suka karasa gaban motocin, suna kokarin budewa, Nan take masu gadin nasa suka fito suka bude shi, bayan sun bude ne AYAAN da AMEER suka fito daga mota, ai da gudu 'yan matan suka tafi suka fada jikin su, "o yo yo ! yaya AYAAN" sosa Kai AYAAN ya shiga Yi Yana kallon AREEYAAN ta gefan ido daya, wata uwar harara AREEYAAN ya watsawa AYAAN da sauri AYAAN ya ce " yasmin cikani yaya Yana kallo fa" da sauri Yasmin ta cika shi ta karasa gaban AREEYAAN tana sun kuyar da Kai ta ce " barka da zuwa yaya an zo lafiya"? Banza yayi mata bece mata komai ba sa茂 ma harra da ya watsa mata can Kuma ya ce " idan kin Gama rungume rungumen saiki zo ki gaydani" wani masifaffan yawu Yasmin ta hadiye domin tasan halin Yaya AREEYAAN bashi da sauki gurin wanna a bin, a duniya ya tsani yaga mace tana hada jiki da namiji in dai ba maharramin ta bane, AFNAN kuwa tana kan kame jikin Hajiya Fateema sai faman zare Ido take tana kallon ikon Allah, yusura ganin kallon da yayan nasu yayi wa Yasmin sa bida ta rungumi AYAAN yasa itama da tazo zata rungumi AMEER ta fasa, jiki a sanyaye ta karaso gaban sa Tace " Yaya Ina wuni da fatan kazo lafiya?" "Lafiya klau" ya fada ya huce cikin gidan ,Suma ragowar Gaba dayansu cikin gidan suka ran kaya suka shiga, a cikin bababn falon gidan Gaba dayan su suka zauna suna gaisawa, Madam fateema ce ta kalli AREEYAAN ta ce "son yau sa茂 an kawo min sirika ta Har gida" "uhm ai momy na kawo tane domin ta zauna a tare dake na Dan wani lokacin" "Munyi magana da Ammi ta fadamin komai kuma in Sha Allah zaka sameni da kula wa a gareta" "ai momy ba sa茂 kin fa da ba nasanki da kokari a kan wanan kuma nasan zakiyi iya 'ko 'karinki" "amm son yaushe zaka koma? "Jibi in Allah ya kaimu" "Ah son tun da wuri Haka ka tsaya kayi ko one week ne" "No momy abin da yasa ba Zan koma gobe ba na Bari sai jibi aikin AFNAN da Zan mata gobe" " ayya Tom shikkenan Babu damuwa Allah ya kaimu yasa ayi aikin a sa,a" ameen momy" "yan zu muje kuyi wanka Dan nasan kun gaji da yawa in yaso daga baya sa茂 kuci abin ci" "Tom shikkenan momy" ta fada tare da mi'kewa Kai tsaye wani bedroom ya Shiga wan da yake daya daga cikin d'akunan gidan tun da Daman ya San komai basai an nuna Masa ba ,Suma su AYAAN dakin da idan sun zo suke zama a ciki suka nufa , sai kuwa yusra da Yasmin suka dawo gusa da momyn su cikin farinciki da murna suka ce "momy shikkenan ta dawo nan da zama" "uhm a,a matar yayan taku ai bazata zauna a nan ba komai da ran da dewa zata koma dakin mijinta " uhm kenan momy bazata dade anan ba?" "No zata Dade Mana Dan har makaranta Zan sata" Kai Wai dagaske momy? Dan Allah a sata a school din mu" " a,a Haka kurum ku hanata karatu" "Allah momy baza mu Hana taba" "tom shikkenan " "Amma momy Naga wasu Kaya da Yaya AREEYAAN yasa a shigo da shi Nan nakai dakin ki na waye?" Na anty AFNAN ne " "toh Kayan me fa wannan"yar yarinyar ko kayan Anisa zata iya sawa" "zanci ubanki Yasmin matar yayan naki ce 'yar yarinya walalhi kibari son ya jiki dakuwa Zaki Babu ruwa na, Kuma Kaya da kike tam baya dogayen riguna ne da niqab zata n'a Sawa sabi da Zan yimata gyra sosai a gikinta a takaice dai zata Yi kamar shekara 7 or 10 a nan" " tofa Wai shi yanzu kishi yake Akan 'yar abar nan tab, kenan momy so yake sai ta zama babab zai dawo ya dauke ta" "eh haka abin yake" " hhhh Ashe kuwa kafin ya dawo wani zaiyi wuffff da ita" " meyasa kika ce Haka yusra? "To momy Baki ga a Haka ma kekkewa bace balle kuma Kin mata wanan gyran gikin naki me mai da mutum kamar aljani dan kyau" "to ki daina tunanin Haka " "AFNAN ! "Na'am" AFNAN ta zuba musu ido tana kallon yadda suke ta hira akan ta ,Allah sarki AFNAN ga ki daya yau duk surutun ta ta Yi shiru Sabi da ji tayi jikinta yayi sanyi, "AFNAN ki kwantar da hankalin ki kin ji insha Allah komai zai Yi daidai Kuma baza ki koma MASARAUTAR MANAMI ba sai kin Basu mamaki ,sai wadan da suke ganin kamar Baki Dace da zama matar AREEYAAN ba sun dawo duka Miki sai kinzama fitila acikin MASARAUTAR MANAMI ,yadda duk wani ko wata Ida har Zaki huce sai sun juya sun kalle ki sun Kara kallonki" AFNAN dai Bata ce komai ba BAYAN kallon momy Babu abin da take, so take ta ce mata ita ko wan ka Bata iya ba balle ace zata bawa mutane mamaki Amma ta kasa tayi shiru, ji tayi yusra ta Kama hannunta tana ce wa " anty AFNAN taso mu Shiga ciki" mikewa AFNAN tayi jiki a sanyaye ta bi su yasmin cikin dakin dakin masu, shigar su kenan sa茂 ga AREEYAAN ya fito sanye da doguwar jallabiya fara, gurin da momy take ya karaso ya zauna tare da sakar mata murmushi yace "momy inason Dan Allah kikula da AFNAN Koda ace na tafi" "Amma son Naga kamar yarinyar Nan bazata iya zama anan ba domin Naga yanayin ta duk ya canza" "na sani momy Amma Nan da wasu 'yan kwanaki zata saki jiki daku yarinyar tana da saurin sabo muddum taga mutum Yana kulawa da ita sanan bai da wata niyya ta cutar wa a ransa tana sakin jikinta da shi, momy! Nayiwa AFNAN karya cewa Zan tafi ASHIYA wani atisaye bayan bacan Zan jeba" A,a to Ina kenan zaka je ?" Kuma menene dalilinka na yin Haka?" "Momy AFNAN baiwar Allah ce yarinya taba ni tausayi ba kowacce yarinya ce zata iya daukar kaddara kamar tata ba a lokacin da n'a san asalin labarinta sa茂 da naji gaba kidaya n'a tsani kaina momy shiyasa n'a dauki alkawarin taimaka mata ko da ace Zan rasa Raina ,AFNAN tana bukatar kulawa ta uwa nasan idan nayi mata aiki a MASARAUTAR MANAMI baza a na kulawa da ita ba dagani sai ammi wadan da zasu na kula da lamuran abin, shiyasa na yanke shawara Zan kawo ta Nan domin ke nasan zaku kula da ita kuma gasu yusra nasan zasu jata ajiki ,momy ina son da wowa da AFNAN farincikin da tarasa" "Hakane son naji duk abin da kake nufi kuma muma insha Allah zamuyi iya kokarin mu akai,Amma to Ina zakaje kena?" "Momy zanje KOGI LAKWAJA" "KOGI LAKWAJA Kuma mezakai a can? "Zanje na kamo wasu marasa imani ne" "suwaye kenan kamin bayani?" "Momy bayan na kawo AFNAN MASARAUTAR MANAMI ,na tura sojoji sama da dari biyu wanan jejin da n'a samu yarinyar a Can sabi da a lokacin Tace min wasune suka kawota jejin hakan yasa na sa sojojin sumin bincike akai, BAYAN sun bincika sun tabbatar min da wani gida na sirri a gurin ,a lokacin da suka Shiga gidan sun samu gawar wani mutum aciki sa茂 dai basu samu kowa ba sa茂 gawar ,BAYAN sun kirani sun fadamin shine nace su taho da gawar ,Kuma daga baya suka kirani sukace ai wanan mutumi da suka tsinta a ciki bai mutu ba da sauran ransa a jikinsa, Dan Haka n'a Tura musu doctar dake kusa da wanan gurin domin yasamu Tai makon gaggawa , bayan an samu n'a sarar Ciresa daga yanayin da yashiga daman ba Dukan da a kamasa ne a Kai yasashi doguwar Suma cikin ikon Allah babu a bin da yasamu kwakwalwar sa Bata tabu ba BAYAN sun zo dashi can asbitin mu na saudiyya, anan naci gaba da kulawa da shi har yasamu lafiya" "to son kayi shiru daga nan sa茂 me ya faru?" "Daga karshe dai ya sanar min da cewa shi DOCTOR ne Kuma shine Wanda a ka dauka domin kulawa da AFNAN a gidan ,Har yayi kokarin taima ka mata shine aka samu matsala Kamal ya buga Masa wanan karfen a ka, kuma ya fadamin cewa idan na je KOGI LAKWAJA zan samu cikkakken Karin bayani a kai, kuma nasamu agurin likitan da yabawa AREEF yayan AFNAN number ta ,yanzu zan je KOGI LAKWAJA domin neman su kamal" " innalillahi wa'inna ilaihirraju un mun Shiga uku! Wanan abin yayi yawa azabar tayi yawa Amma son ka sanar wa da su Ammi" "No Suma ammi tasani Amma me martaba Bai Dani ba Ina son nayi aikin cikin sirri " Tom shikkenan son Allah ya sa kafara asa,a gobe za kayi wa AFNAN aiki ko? " In Sha Allah" sanan Zan bar su AYAAN anan domin suke kula da zuwanta makaranta " to Amma batayi secondary ba" "eh tayi Amma yanzu Bata da takaddu sai dai a sayar mata takkkadun Gama makarantar in yaso sai a sata makarantar su Yasmin" ok tom babu damuwa Allah ya dafa Mana " " Ameen"



Tom bayan su AFNAN sun Shiga dakin kwanciya kawai tayi a ciki tayi shirun zazzabi mai zafi ya rufeta jikinta Gaba daya yayi wani iri jitake duk Babu kwari a jikinta, Yasmin ce ta ce "Anty AFNAN Naga kamar ba ki son zama tare da mu ,ko Baki da lafiya ne?" Girgiza mata Kai kawai AFNAN tayi batare da ta kara kallon inda take ba ,"uhm anty ko dai Baki son rabuwa da Yaya ne ? "Babu komai kawai Ina tuna yadda Zan zauna ba tare da Yaya a kusa da Ni ba BAYAN nasa ba da shi ,yan zu kenan Babu wan da zai n'a kula dani " "ah haba antyn mu ki dai n'a kuka momy ai zata kula da ke sanna muma zamu baki kulawa yadda ya kamata, taso maza kiji wani abu" ta sowa AFNAN tayi yasmin ta yimata rada a kunne ba tare da sanin abin da Tace mata ba Naga AFNAN ta kwashe da dariya Tace" Dan Allah da gaske kike?" "Allah anty AFNAN kedai kawai ki kwantar da hankalin ki" murmushi AFNAN tayi Tace "shikkenan Ni yanzu bacci na keji" "okay to ki kwanta Mana ai Nan ma gidan kune sai kin tam bayeni" murmushi AFNAN ta sake Yi wan da ya bayyanar da dimple din ta sanan ta kwanta Nan take bacci me nauyi ya d'auke ta.



*IN THE MORNING*

_______________________ A babban Asbitin *DICK'S* dake garin London. Kwance take a kata faran bed din sanye da green din riga da wando Ida nuwan ta a lumshe kana kallon Yana yin jikinta kasan Babu ko da alamar Rai a tattare da ita sa kamakon allurar da Aka yimata wadda t'ai sana diyyar jefa ta acikin wanna yanayin, dakin dukka Matane mutum uku suma suna sanye da Green d'in Kaya a jikinsu sa茂 namiji guda d'aya wan da ya kasance shine AREEYAAN ,dukkan su fuskar su dauke take da fecemark sai idon AREEYAAN wan da ke dauke da m茅dical Glass me launin blue a ciki Kai kana ganin yanayin yadda yake aykin kasan daurewa kawai yake ,Allah sarki yayi yake Amma tausayin ta da yadda yake jinta a ransa Yana sashi jin sani irin yanayi a jikinsa, hannunsa ya Kai kan *DICk* din Yana kokarin yimata aikin Amma ya kasa, jiri ne ya Soma di bansa Nan take jikinsa ya dauki rawa idanunsa suka kawo ruwa ,daya daga cikin doctor's din ganin da Tai suna son surasa AFNAN yasa tayi saurin ce wa" Sorry Sir ka 'ko'karta wallahi idan muka huce minti 5 zamu iya rasa ta" batare da yacewa doctor dinna komai ba ya rike kansa tare da wurgi da almakashin da wular da ke hannunsa, ya Fadi kasa sharaf.. "please doctor AREEYAAN katashi Dan Allah zamu rasa yarinyar Nan fa" saura 4 minutes " runtse idonsa AREEYAAN yayi Yana an bato sunan allah Yana maida numfashi, nan take ya tu no lokacin da AREEF yake rokonsa akan ya taimaki AFNAN kada ya Bari ta shiga wani halin, sai Kuma yasake tuno lokacin da AFNAN take cewa " Yaya tsoro nake ji bana son na mutu Ni na hakura a fasa aikin" Rutse Ido yayi ya Mike tsaye ya 'dauki Glass dinsa ya saka ya 'dauki kayan aikin ya Shiga yimata aikin Yana ambato sunan Allah a ransa har Allah yasa ya kammala aikin" doctor ce Tace " alhamdulillah yanzu Kuma mujira Nan da minti 2 muga Ni zata bude ido" samun guri sukayi a gefe suna jiran tsammanin aikin sunayi suna duba agogo har minti 2 ta huce, wasa_wasa har minti 5 yayi Nan danan jikin doctor's din yayi sanyi musamman AREEYAAN da ya kasa motsawa daga inda yake, doctors malisha ce ta ce "doctor sai hakuri murrasa ta" zumbur AREEYAAN ya Mike tare da zaro Idon sa duk a waje bakinsa ya Shiga rawa idonsa ya kakkafe ya kasa motsawa daga inda yake, zuciyar sa tashiga bugawa da sauri da sauri ......................

_ 馃拫 *AFNAN* 馃拫_____

*Chptar 31*

*AL-KUTUBIYYA ISLAMIC MEDICINE*

_Jama'a kada ku bari wannan garabasa ta wuce ku,muna da nau'i magungunan gargajiya masu kyau da inganci_

_Akwai ingantaccan maganin馃尨馃尨 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login