Showing 15001 words to 18000 words out of 39040 words
ME SUNA 馃拫 *AFNAN* 馃拫.
*NICE TAKU HAR KULLUM MARUBUCIYAR *鉁嶏笍
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
_*AFNAN*_
_*BY*_
_*HAFSAT UMAR 茒AN GORO*_
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
_*JARUMAI馃挭馃徎WRITER'S ASSOCIATION馃摎*_
_*Marubuciyar*_
1- Burina Mu'azzam
2- Ba Mahaifiyata bace
3- Babana ne sila
4- Ummu Amani
5- Amatullah
6- Zuciyarta
7- Mace Rayuwa
8- Rayuwar 茦as茩anci
9- Mar'atussaliha
10-Babbar sakayya
_And now_
馃拫_*AFNAN*_馃拫
*BOOK TWO*
*Chapter 23*
.
_________________ bayan barin AREEYAAN daga gurin momy ce ta Yi tsaki tare dacewa" ay shikkenan kun kyau ta abarshi yayi abin da yakeso "sannan ta juya ta kalli fauziyya wadda ke zaune Yana sharbar hawaye tace" shasha Sha kwai ay saiki zauna kina faman kuka yarinya karama ta diramuku ciwan zuciya" tana Gama fadar Haka ta Mike cikin fishi tashiga dakin da ZAKIYYA suka Shiga itama fauziyya tashi t'ai tabi ta cikin dakin, BAYAN ta karasa a tsaye ta gansu cirko cirko kowa da abin da ya damesa cikin rawar murya da dashewar makogoro Kai kana ji kasan tayi kuka har tagaji NABEELA Tace" tsakani da Allah yanzu Yaya AREEYAAN ya kyau tamin kenan alokacin da na sai rigarcen kudin dake jikina kenan kawai Dan na faranta Masa yaji Yana Sona yasa na bashi kyautar ta Amma shine zai bawa waccan tsigalalliyar yarinyar kawai Dan ya daran ta mata narantse da Allah bazan yarda ba Ni kaf duniyar Nan Yaya kadai nakeso Kuma shi Zan aura Babu Wanda ya Isa yasani na hakura" dallacan dakata shashasha kawai ay saiki zauna kinata kunfar Baki anan wallahi haduwa zamuyi muci uwarta idan bayanan"cewar fauziyya ,itako ZAKIYYA cewa tayi" au waima sai kun Bari bayanan ay wallahi ko yanan saina koyamata hankali ko agabansane Naga zata batamin Rai sana tsinkawa yarinya mari nahuce takaici"uhm ni kinsan ma me yar iskar yarinyar nan tamin "hmm wai ita bacci zatai nabi na samata ciwankai kujifa sangarta kamar wadda nake magana da aradu ay wallahi Baku ba Ni kaina saina koyamata hankali ay duk Yaya babba ce idan ban da muna furci Taya za ace tabari ta auri wata ba kuba ,yanzu dai abin da nakeso daku duk yadda za ayi kufitar da wannan agolar bana bukatar ganinta inyaso saikucewa me martaba ku kunyarda duk zaku iya zama da shi tun da dama' ay namiji mujin mace hudune, idan Kuma bazaku iyaba sai ku zauna kuyi tafaman kishin banza kishin hofi akan wan da takalminsa ma yafiku daraja mtsetswwww Kuma marasa zuciya "tayi tsaki ta shige cikin bedroom.
Acan waje Kuma ammi ce tayiwa me martaba sallama ta Shiga part dinta Haka shima me martaba dakinsa yashiga domin ya samu kwakwalwar sa ta huta dan wannan yarinyar ta tsayar masa da tunani soyake ya Yi solving din matsalar datake tunkarosu tun yanzu kafin ayi nisa.
******************
Tun da AREEYAAN ya shiga dakin ya samu gefan bed ya dorata sannan ya juya zai fita, aguje ta sakko daga kan gadon hartana kusan faduwa ,sabi da takun datayi da karfine yasa AREEYAAN saurin daka tawa ,a tsorace ya juyo Yana kallonta "lafiya!!!!! " Baki ta tabe zatayi kuka Tace" Yaya Ina zakaje"uhm zanje wajen Ammi ne" meyasa kika taso kin fasa baccinne?" Eh Yaya nidai banaso ka fita allah "to meyasa" tab tsoro nakeji karwannan matar tazo ta dakeni" wakenan?" Uhm Wai momy tom shikkenan muje sai ki kwanta ko" rijemasa kugu tayi da hannunta suka karasa kangadon cak ya dageta ya dorata a kan gadon tare da kwanciya a kusa da ita, dawowa tayi jikinsa ta kankamesa kamar Wanda zai gudu kirjin nan nasa kuwa dashi yayi mata rumfa a Haka har bacci ya dauketa , AREEYAAN be tashi daga kan gadon ba sa茂 da ya tabbatar baccin nata yayi nisa tukunna ya shiga kokarin cireta daga jikinsa har yasamu Bata farka ba, Yana mikewa ya kuramata ido tare da sakin murmushin acikin zuciyarsa yace" uhm su AFNAN manyan kasa"tasaka su ZAKIYYA manya dasu sai kuka suke akan ta,um nimadai dai naji dadin aurenan ko banza yanzu a barni na huta, to Amma angudu dai ba a tsiraba ko dayake da takurar su ZAKIYYA gwara shagwabar AFNAN nasan yadda zanbi da kayata" Yana karasa fadar Haka ya Mike yafita falo be tarar da kowa ba Dan Haka ya huce part din ammi Kai tsaye ,bakinsa dauke da sallama yashiga tare da cewa" Assalamualaikum " amsawa tayi daga can cikin dakin tana kokarin zama a bakin bed , karasawa AREEYAAN yayi tare da durkusa wa harkasa yace"barka da wannan lokacin ta mahaifiyata" dagamasa Kai kawai tayi batare da Tace komai ba" uhm ammi kiyi hakuri nasan cewa duk wannan abin da ya faru laifinane badaban na aykata hakaba Babu Wanda zai ce wani abu balle Har yace zai Miki wulakanci Ina neman yafiyarki ammi kaina bisa wuyana kimin afuwa ammina" murmushi Ammi tasaki irin nasu n'a manya Kana Tace" son kada ka damu BABU komai nidai fatana kamar yadda kayi alkawarin rike wannan yarinyar Kuma ka dauki Amana ka saka acikin zuciyarka zaka iya rayuwa da ita a Haka ,inason dan Allah kada ka ci amana kakula da rayuwarta ko da bayan Raina ,domin kallon yarinyar kawai nayi nasan tanacikin furgici da tashin hankali yanayin jikinta yanuna alamar ba Haka asalin fatar ta takeba wahalace ta maidata Haka inason ka kula da ita karike amana kadai san ladan Wanda ya rike maraya ko" Kai AREEYAAN ya daga tare da cewa" ammi insha Allah Zan ruke Amana Kuma bazan taba cutar da itaba nikaina yarinyar tashiga zuciyata batare da nasani ba insha Allah sai nazamar mata abin alfahari a rayuwarta" Allah yasa son kaje Allah ya yimaka albarka " ameen ammi "Nima yanzu Zan fita falo nasan yanzu dukkansu sun hadu a babban falon kamar yadda aka Saba ,inafatan dai kaima zakaje" eh zanje Mana yanzuma can Zan huce" okay to Ina yartawa tawa kabarta" uhm uhm Kay ammi yawo Zan tayi da ita ,wallahi na barta a daki tana bacci "okay tom shikkenan maza tashi muje, daga Haka Ammi ta Mike ta zura alkebba tafita ,tana Gaba AREEYAAN Yana binta a baya har suka fita daga part din.
Tom futa sukayi babban falon gidan' inda suka tarar da dukkan mutanen gidan an hadu ana ta Shira sai dai yau Banda mutum uku ZAKIYYA NABEELA da fauziyya,Gaba daya sunja gefe kowacce acikinsu ta zabga tagumi ,sukuwa su AYAAN zaune suke a Akan kujera 3star suna faman kallonsu daya bayan daya suna gulma, AMEER ne ta tabo AYAAN dasauri yace" Kai ga fa mutanen Can duniya taimusu zafi" "hhh sama sakkone dan wallahi wannan yar mitsitsiyar yarinyar gani nake idan basuyi wasaba saita Dora musu hawan jini""tab Kai kadanma kake fadowa hawan jini kawai idan Bata Dora musu ciwan zuciya bama," "uhm kasn ma AMEER meyake ban mamaki " a,a sai ka fada" wai yarinyar nan idan yanayin Abu sainaga kamar koyamata ake wallahi tsab ta iya komai fa"uhm wai was kake nufi anty AFNAN Wai" wata uwar harara AYAAN ya watsa masa yace" bansani ba karka batamin Rai Ni fa bazan cemata anti ba Wai yaza ay na aurar da yarinyar Kuma nazo Ina kiranta da anty Allah a hayhuwar kaji ganinake na hayfi kamar AFNAN" " hh sannu zubairu ,,, tofa kalli kallican da allacan kaga mutuniyar fa" wa? AYAAN ya fada tare da kallon inda AMEER yake nunawa, wazai gani AFNAN ce tafito fuskarnan a hade duk yabi ta kunbura alamar bacci tayi ta farka, batare da ta kula da yawan mutanen dake cikin dakinba ta huce tana turo Baki Gaba Har ta karasa kujerar da taga AREEYAAN Yana Kai" karasawarta kenan ta bude Baki Gaba daya ta saki kuka, harda fadawa kirjin AREEYAAN tana faman tabara" uhm uhm Yaya shine zaka taho kabarni Allah bazan yardaba sai na Rama" ya Isa Haka AFNAN kinji Yi shiru ba fitowa nayiba ay Daman yanzu nake Shirin komawa" uhm Ni banyar daba Allah BAYAN kazauna kana anan Ni barni" Kash AFNAN meyasa kikacika rigimane" tom Yaya nadaina zafi nakeji "zafin me" wlh zafin gari wanka nakeso kayimin gashi ko burosh banyiba"hhhh yanzu AFNAN idan Banda sharri irin naki ga A,C ga komai kice zafi kikeji" bar shegiya wallahi saina gurjemiki bakinki yayi jini " cewar ZAKIYYA" yo Ni idan Banda tabara wannan katuwar yarinyar sai anmata burosh Amma anyi asara ba ta wasaba" asara tasameka bawan mace kawai" ay Ni da da akecewa namiji bawan mata banta ba ganiba Amma yau nagani kumama Wai abin takaicin yarima guda Kuma AREEYAAN Kay abin Babu dadinji" sai lokacin AFNAN ta juya ta kula da mutanen dake zaune acikin falon, kunyace takamata cikin sauri ta Tura fuskarta kirjin AREEYAAN tana cewa" wayyo Yaya boyeni kunya nakeji "dariya AYAAN ya saka yace" AMEER Wai ko kana ganin film din da nake kallo yanzu"? " Ah Ina gani Mana ay wannan yarinyar idan nice ZAKIYYA na hakura da auren Yaya to tun yanzuma tana irin Haka balle tazama cikakkiyar budurwa" hmm ay shikkenan " AFNAN kunyar wa kikeji"? Uhm uhm bakagani ba duk surukaina ne agurin" dan ubanki wallahi ni ba sirikarki bace kije kinemo ta Tun wuri "cewar momy" AREEYAAN kuwa cewa yayi" AFNAN Aina kikasan ana cewa uwar miji suruka"? "Kay Yaya bakaine kafadamin lokacin da muna jirgi ba, kacemin Ammi ce ta kirawoka itace sirikata" oh natuna yanzu dai tashi muje namiki wankan" oh innalillahi wa'inna ilaihirraju un ni Faiza Naga abin da yafi karfina yau.......
_ 馃拫 *AFNAN* 馃拫______
*Chptar 24*
馃拑馃拑*TO!! TO!! TO!! Shhhh*馃槍 *KUNA INA MASOYA LITTAFIN*馃拫*AFNAN*馃拫WANAN LITTAFIN DABAN YAKE DA SAURAN AFNAN FA AKA FADA MUKU KUNSAN YADDA KUKAJI WANNAN LITTAFIN ZA A KWASHI ROMON DADI ACIKINSA AFNAN LITTAFINE MECIKE DA TARIN ABIN BAN AL,AJANI FADAKARWA NISHADAN TARWA DUK ACIKIN WANNAN LITTAFIN ME SUNA 馃拫 *AFNAN* 馃拫.
*NICE TAKU HAR KULLUM MARUBUCIYAR *鉁嶏笍
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
_*AFNAN*_
_*BY*_
_*HAFSAT UMAR 茒AN GORO*_
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
_*JARUMAI馃挭馃徎WRITER'S ASSOCIATION馃摎*_
_*Marubuciyar*_
1- Burina Mu'azzam
2- Ba Mahaifiyata bace
3- Babana ne sila
4- Ummu Amani
5- Amatullah
6- Zuciyarta
7- Mace Rayuwa
8- Rayuwar 茦as茩anci
9- Mar'atussaliha
10-Babbar sakayya
_And now_
馃拫_*AFNAN*_馃拫
*BOOK TWO*
*Chapter 24*
"Uhm Ni momy kinsan abin da yake dauremin Kai ?" Yarinya karama da ita ta iya kisisina Allah ko hmm nidai bazan iya jure wannan abin ba Ina zaune ta dinga tusamin takaici tab bazata doramin ciwan zuciya ba Dan Haka duk ranar da inanzau ne afalon nan tasake zuwa tayi wannan shagwabar saina koyamata hankali walalhi" baki momy tasaka taxubawa ZAKIYYA ido daga bisani kuma ta bude baki Tace" to Ke Ina ruwanki muzamuce zata sakamana ciwan zuciya ,keba MASARAUTAR ku Zaki koma ba Naga mune zamu zauna da ita dai ko"tab wannan yarinyar tazo acemin na koma MASARAUTAR mu wallahi Babu inda zanje inan nafahimci wancan gayen yafi son shagwaba da kuka inaga Nima farayimasa zanyi"hhhhh tab ammafa zansha kallo ke yanzu katuwa da ke amma kike Kiran zakina yin irin shashanci da AFNAN takeyi wallahi ZAKIYYA kinbani dariya" Allah momy Babu zancen dariya anan gurin Ni fa gaskiyar magana sai yanzu naji son Yaya yakara shiga tamm Raina Ashe haka ya iya tarairaya bansani ba jibifa da aaiki ganshi fuska kullum a murtuke Babu magana saidai kallo kallonma idan bakici da,aba bazai ba yanzu kuwa yaji love sai faman arahar dimple yake"uh m wallahi kuma hakane fa Ni Amma karki damu zamuyi maganin sa don gobe nake Shirin zuwa nasamu mahaifiyar ki na sanarmata abin da ke faruwa duk da nasan abin duniya baya buya balle wannan cin mutuncin da AREEYAAN yayi mana a MASARAUTA" me martaba ne ya kalli momy da ZAKIYYA wadan da ke zaune suna Shira Amma kuskus Dan ba jinsu akeba,, magana yafarayi gami da cewa" Am gimbiya ke da yartakine kuke hira yakamata muma afada da karfi muji domin naji kowa yayi shiru" tab Ni banason ganin waccan matar Allah muryarta Babu dadi kamar an sauke aradu" AFNAN tafada , me martaba kuwa cewa yayi " to dawa kike kekuma wace bakison gani"? Waccan Mana kullum cikin fada take Ni Allah momy na ba Haka takeba" au Wai Daman Dani take yarinyar Nan tab dijan ah lallai Kinga makwancin na ayko Zan koya Miki hankali Ni, to inaruwana da momyn Taki ke je hada momyn gidan SARAUTAR MANAMI da da momyn kwararo shasha Sha ZAKIYYA matsa inci uwar yarinyar Nan yadda ko ganuwa bazatai ba" ya Isa Haka dan Allah ke shikkenan bakisan wasaba banason tashin hankali fa "me martaba ya Dada, "tom Allah ya karamaka lafiya da Nisan kwana ,Amma dai kana ganin yadda yarinyar Nan ta rainani saikace Ni kadaice a gidan ,wato Sabi da Ni ba Ni na haifi AREEYAAN ba shine ake wareni yanzu zatayiwa Yaya babba abin da takemin ne saini sabi da ta tsaneni "momy ta fashe dakuka" AFNAN ganin yadda momy take kukane hankalinta yatashi Baki na rawa Tace" Yaya kuka takefa "eh AFNAN kuka take to Ke men茅 naki aciki eh "? Yaya nice fa nasakata take kuka karfa ta dakeni " bazata dakekiba Maza tashi muje," Tom Tace" tare da mikewa tsaye yau AFNAN batace a goyata ba kodan ta sa momy kukane Har tuntube take wajan yin Gaba AREEYAAN Yana binta a baya har suka karasa cikin bedroom din, tana shiga AFNAN Kaya tasoma cirewa sai da ta zo kan gajeran wandon jikinta AREEYAAN ya dakatar da ita "haba AFNAN waike bakijin kunyata ne "? Ni nakusa nayimiki aykinann Naga ta tsiya Kinga kwana biyu na huta da wannan abin" Kay Yaya dazafi aykin" uhm Babu zafi AFNAN kawai dai uhmm shikkenan" kawai dai me Dan Allah ka fadamin Yaya men茅 karfa n'a mutu" "au da kuma naji kince kinfi son mutuwa fiye da rayuwa yanzukuma meyasa kika sauya shawara"? Hhh dariya tayi harda rufe fuska sannan Tace" Yaya Sabi da inason nazauna tare dakai, Kuma Ni wallahi yan gidannan naku kullum nishadi suke bani" to nishadin me"? "Yaya ganin yadda manya dasu suna kuka Allah har wani dadi nakeji musamman wannan dinnan harda majinafa"murmushi kawai AREEYAAN yayi yace" uhm su AFNAN anga MUGUNTA "yafada a zuciyarsa afili kuma yace" muje namiki wankan" tab Yaya Ni fa sanyi ma nakeji Allah dawasa nake bawani wanka danakeso ayimin Daman sonake kabaro gurin kartun matancan" zare Ido AREEYAAN yayi yace suwaye kartin"?Bari nakarasa saka rigata Zan fada maka" BAYAN AFNAN ta maida rigarta jikintane ta kalle shi Tace " wadannan kartin kannen naka suke fa" dariyace ta subucewa AREEYAAN Dan Haka da sauri ya biyo ta zai daketa ta kwasa aguje tana dariya, shima bayanta yabi suka shiga gudu a gidan har cikin falon da sumomy suke ceki, AFNAN kuwa tun da ta gudu gurin Ammi ta je ta buya a bayanta tana cewa" ammi ki boyeni Yaya zai dakeni" itadai ammi da mutanen dake falon sunrasa bakin magana kallonsu kawai suke cike da mamaki Wai yau AREEYAAN shikeyin gudu, "ammi gashinan fa ki boyeni" zakiga boyo yau Dana zaneki agidannan " ya fada Yana dariya, " Allah gashinan Ammi AFNAN ta kara shigewa jikinta ,ganin AREEYAAN Yana sak茅 nufota ga Ammi taki ta boyeta hakan yasa ta Mike da gudu ta karasa gaban me martaba,ta daga alkebbar sa ta shige ciki" tana cewa"Abba ka boyeni" la ila haillallahu munshiga uku yau oh ni faizatu wannan Wace irin masiface abun Har memarta"? Oh ni Faiza Ashe zanga wanan ranar da irika zata yiwa sirikinta Haka yau Naga abin kunya har cikin gida" memarta ba dai yakasa cewa komai ,shima AREEYAAN kunya ce ta ishesa Dan Haka ya karaso inda take yace" AFNAN futo Mana kinsan ina kika Shiga" Allah bazan fito ba tab infito ka dakeni" abbane fa ba Ammi ba" eh Abban ay nima abbanane Wallahi bazan fito ba" AFNAN nace bazan dakeki bafa" eh duk da Haka bazan fito ba" gajiya yayi da magana Dan Haka yasaka hannu ya janyota da karfi, ayko ta rike kafar me martaba ala Dole bazata fito ba, ganin idan yaciga ba da janta zai janyo harda me martaba yasa ya hakura ya ce" AFNAN kifito ga momynann ay tunkan ya rufe Baki AFNAN ta fito da sauri ta dafesa ta buya abayansa" dariya yasaki yace" au Baki jin tsoron na sai na momy ko hmm" Zan ko dinga hadaki da ita" me martaba kuwa cewa yayi" oh babana nidai Naga Randa AFNAN zata girma tayi hankali" AYAAN kuwa tsabar dariya har kasa ya Fadi Yana rike ciki" AMEER yace" mugu kawai wato kaga MUGUNTA "uhm Kai barni kawai bakaga yanzu Babu inda nake zuwa ba ay da infita wani gurin gwara zaman kallon wanna dramar nifa Yaya yaburgeni ma Allah wanan yarinyar akwai barkwanci" tab bawani barkwanci yarinyace kawai "cewar AMEER.
Fadeela da Kamal kuwa Kai tsaye filin girgi n'a suka nufa,Kai tsaye jirgin da zai sauka zuwa London suka nufa ,BAYAN sun hau jirginne kamal ya kalleta yace" kinko rufo kofar Nan da kyau "eh Amma meyasa kamin wanan tambayar" eh banason namin daji suji warin gawar doctor har su cinyeta "meyasa bakaso"? Sabi da aminina ce kuma Babu abin da yayi mini hasalima banson na kasheshi ba da yayi irin wanna mutuwar gwara ya rube aciki Naman jikinsa yazama kasa shikkenan" "uhm nikuma sai nake ganin da ma "yan sanda kakira kafadamin su suje ansamu wata gawa agidan inyaso saika balla sim d'in" a,a baza a Yi hakaba Baki da hankali so kike asirinmu ya tonu tab " wallahi Ina fadar Haka sai an kamamu" bawani muda munyi nisa bamajin Kira Babu Wanda ya Isa ya kamamu yanzu kasan me yadda takaddun komai yake hannunmu mubari idan komai ya lafa sai mundawo asaka gidan