Showing 33001 words to 36000 words out of 39040 words

Chapter 12 - Afnan Book 2 Complete Hausa Novel

tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda inganci da sahihancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai-dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah. Please don Allah duk wacce ta san ba siyan maganin za tayi ba kada ta dauki number ko ta kira waya, kada mu 'batawa kai lokaci馃檹馃徎_

_nfection_

_Muna da magungunan sanyi sadidan! wanda yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye! infection yana karya garkuwar jikin dan Adam yana dakusar da kowace irin mu'amula mussaman ga ma'aurata, sanyi ko wane iri kike/kake fama dashi da izinin Allah idan anyi amfanin da irin maganinmu za'a dace *SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI馃挴鈽戯笍*_

_Muna sayar da supplement gangariya irin wadanda ba su da matsala sai da su gyara garkuwar jiki da inganta lafiya, muna bayar da sari duk wani supplement muna da shi, kuma muna sayar da daya muna bada sari akan farashi mai sauki, muna tura kayanmu ko wane gari domin neman karin bayani a tuntunbi wannan lambobinmu dake kasa._

*08089965176*

*07084653262*

馃拫馃拫馃拫馃拫馃拫馃拫 AFNAN馃拫馃拫馃拫馃拫馃拫

馃拑馃拑*TO!! TO!! TO!! Shhhh*馃槍 *KUNA INA MASOYA LITTAFIN*馃拫*AFNAN*馃拫WANAN LITTAFIN DABAN YAKE DA SAURAN AFNAN FA AKA FADA MUKU KUNSAN YADDA KUKAJI WANNAN LITTAFIN ZA A KWASHI ROMON DADI ACIKINSA AFNAN LITTAFINE MECIKE DA TARIN ABIN BAN AL,AJANI FADAKARWA NISHADAN TARWA DUK ACIKIN WANNAN LITTAFIN ME SUNA 馃拫 *AFNAN* 馃拫.

*NICE TAKU HAR KULLUM MARUBUCIYAR *鉁嶏笍

馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲

_*AFNAN*_

_*BY*_

_*HAFSAT UMAR 茒AN GORO*_

馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲

_*JARUMAI馃挭馃徎WRITER'S ASSOCIATION馃摎*_

_*Marubuciyar*_

1- Burina Mu'azzam

2- Ba Mahaifiyata bace

3- Babana ne sila

4- Ummu Amani

5- Amatullah

6- Zuciyarta

7- Mace Rayuwa

8- Rayuwar 茦as茩anci

9- Mar'atussaliha

10-Babbar sakayya

_And now_

馃拫_*AFNAN*_馃拫

*BOOK TWO*

*Chapter 31*

zumbur AREEYAAN ya Mike tare da zaro Idon sa duk a waje bakinsa ya Shiga rawa idonsa ya kakkafe ya kasa motsawa daga inda yake, zuciyar sa tashiga bugawa da sauri da sauri, A hankula ya shiga takawa gaban gadon wasu zafafan hawaye na bin kuncin sa ,"Tun da nake ban taba ganin Doctor yayi Koda kwalla bace sai yau" "hakane doctor malisha wallahi Ni ma ko da Wasa ban taba gani ba" "to wanna yarinyar wacece a gurin sa nayi mamaki ace doctor AREEYAAN yau shine da kuka Kuma Akan mace tab d'ijan da sake" shikuwa AREEYAAN tun da ya karasa in da take yake faman kallon ta Yana furzar da iska daga bakinsa zuciyar da kuwa sai faman sama da kasa take tana bugawa da sauri_da sauri Yana yin yadda AREEYAAN yake fitar da numfashi zaka iya jin yadda kararsa take fita, can Kuma sai AREEYAAN ya fashe da kuka Mai ma tsanan cin karfi, kukan da yayi sanadiyyar tsorata doctors din dake cikin dakin,hannun sa ta sa a kan ta ya rike gashin ta Yana Sha fa kanta ya na cewa " AFNAN! AFNAN !! AFNAN !!! Dan Allah ki tashi ki cemin Wasa kike yi AFNAN kada ki mutu Dan Allah, hawayen sane ya zubo a kan fuskar ta danshin hawayen ya taba fuskar Nan take AFNAN ta Soma motsi da idonta ,wani murmushin farinciki AREEYAAN ya saka ya ce" yauwa AFNAN Maza bude ido AFNAN ki bude ido dan Allah doctor idonta Yana motsi" Ita kuwa AFNAN tun tana bude idonta a hankula ta na ganin dishi_dishi har ta Soma ganin sa tarau a hankula ta bude baki a hankula ta ce " yaya " batare da yace mata uffan ba ya saki wani murmushi tare da zubewa a kasa yayi sijja da ya ce "Alhamdulillah" sannan ya Mike tsaye ya tallafo AFNAN ta fado kirjin shi ya rungume ta tsan Yana murmushi "sannu AFNAN kinji" "Yaya cikani Naga wani abu" "tom AFNAN" AREEYAAN ya cika ta ,kura Masa Ido tayi tana fuskantar wani abu can Kuma ta ce " yaya kuka kuma?" "Uhm AFNAN ba kuka nake ba kawai Ina murna ne" "yaya kuka kake wallahi meyasa nake ganin hawaye na fita daga idon ka abin da ban ta'ba gani ba Yaya " "AFNAN mun samu n'a sar aikin ki yanzu ke ba mata Maza ba ce" "yaya kenan sa bi da ni kake kuka ba kaso na mutu ne?" Uhm AFNAN meyasa bazanyi kuka ba BAYAN na Saba da ke ,AFNAN kedin farinciki ce a tattare da ni meyasa Zan so ki tafi ki barni ?" Yaya yanzu ni ba mata Maza ba ce " "eh AFNAN ke yanzu Mac茅 ce " kuka ta saka tare da fadawa jikin AREEYAAN ta saki kuka mai karfi ta ce" yaya zanyi kewar ka ina sonka yaya na tun da nake a duniyar Nan Babu wan da ya taba nunamin ma kakan ciyar soyayyar da Yaya AREEF ya nuna min, nazata ba Zan iya samun ma dadin sa ba ,sa茂 gashi nasamu wan da ya cikemin gur binsa Yaya duk da baka ta ba cewa kana Sona ba Yanayin ka ya tabbatar min kana Sona da ina tunanin tausayi n'a kawai kake Ashe acikin zuciyar ka kake jina nagode sosai yaya " AFNAN ta sak茅 fashewa da wani sabon kukan "hannu ya saka ya shiga bubbuga bayanta alamar rarrashi ya ce" to ya Isa dai na kukan kinji banaso Naga hawayen ki na zu ba kinji man wata ,ya Isa Haka " "Yaya nagode sosai" tasake maganar cikin kuka, "to naji nidai ki daina kukan so kike ki fama ciwanka maza kwanta " "a,a ni bazan kwanta ba nafiso n'a zauna a jikinka yaya dimin jikinka shine yake ragemin zugin da nake ji Dan Allah Yaya kada ka cire ni daga jikin ka" "tom shikkenan kwantar da hankalinki kanwa ta insha Allah bazan cireki ba Barima kiga na gyra zama na" "Yaya baka son da muwa ta meyasa baka son bacin Raina" "uhm AFNAN kenan ai ke ba kalar wadda za a batawa rai bace " "to kenan Yaya Daman was Dan da za a batawa Rai har kala ce da su?" "Eh Mana AF脩AN au Wai da Baki sani ba? "Eh Yaya to Ni yanzu fada min ni wace kalace " "uhmm ke ta musamman ce AFNAN ,sannan ke tauraruwa ce a cikin taurari ,AFNAN kedin ta musamman ce kanwaty" wani irin fari AFNAN ta sakar masa tare da sakin murmushi Tace " Allah Yaya da gaske kake?" "Eh Mana AF脩AN da gaske nake mana " sukuwa doctor's din sake gurin Babu wan da bai zubar da hawaye ba sannan Kuma kaf cikin su Babu wan da bai jin jina wa soyayyar su ba, Sa茂 dai sun Yi mamakin yadda sukaga AREEYAAN Yana zub da hawaye akan karamar yarinya musamman yadda suka San doctor AREEYAAN baya kaunar yaga Mac茅 a kusa da shi idan ba "yan uwansa ba, sai gashi yau sun ga abin da zai Dade Yana Basu mamaki idan suka tuna , doctor malisha ce ta ce "sir zamu fita da ita" "okay Tom Babu damuwa" "Yaya Ina zasu kaini?" AFNAN ta fada tare da kan kamesa, dariya yadan yi kafin yace " ki kwantar da hankalinki Babu in da zasu kaiki Ina tare sake ,kin San Nan dakin aiki kawai a kewa mutum ,yanzu zamu fita dake zuwa dakin da za mu zauna tare ko" gyda Masa Kai kawai tayi batace komai ba, ya Mike daga gadon suka can zamata Kaya zuwa blue color sanna suka sata a bed suka turata zuwa dakin waje.

Tun da a ka Shiga da AFNAN dakin su momy suka shiga tashin hankali domin sun San yadda aikin dick yadda yake da ha tsari kowanne a cikinsu ya kasa zaune ya ka sa tsaye Har sai da suka ga an turo AFNAN a gadon marasa lafiya za a Shiga da ita daya dakin sannan hankalin su ta kwanta.

Cikin sauri su AYAAN suka nufi dakin inda AFNAN ta ke, BAYAN sun karasa ne suka Shiga kallon ta cike da tausayi ko wanne ya shiga Yi mata sannu AFNAN kuwa da 'ker take iya amsa wa .

Momy kuwa kallon AREEYAAN tayi Tace "son ya me jiki" "uhm da sauki momy ,Kinga cikin ikon Allah mun kammala aikin ko?"

"Haka ne ga shinan kamar ba ita ba" amma son kasha kuka da alama"

Sun kuyar da kansa AREEYAAN yayi ya shiga Sosa keya Yana cewa "Kai momy Ni bawa Ni kuka da nayi kawai dai uhmmm.... Yayi shiru ya kasa Kara sawa.

"Ya kayi shiru ka karasa mana son"

"Uhm momy kenan abar maganar kawai" ",hh wato dai ba a maga ,ko dai baza a fadamin gaban su Yasmin b sai na Kira idan muka koma gida ai nasan zaka bani labarin ko?" "Momy labarin Me?"

"Labarin abin da ya faru a cikin dakin mana"

Sosa Kai yayi kawai a zuciyar sa ta ce "momy wato so take ta gano yanayin da na Shiga a lokacin to na ki wayon"

Tom Masha Allah kamar yadda a ka yiwa AFNAN aiki cikin ikon allah A ka fito da ita lafiya to yauma Haka ta kwana lafiya a cikin asubitin cikin kular AREEYAAN da momy da Kuma sauran doctors din dake asbitin, to fa yau ce ranar da AREEYAAN kuma zai bar kasar London zuwa atisayen da ya sanar wa da AFNAN zai je Dan Haka BAYAN ya shirya yayi tsab cikin riga da wando na 'yan kanti wan do Baki sai karamar riga fara iya kugu me dogon hannu ,Kayan ya amshi jikinsa sosai ya zauna kamar Dan shi dama' can a ka yo kayan,cikin takun 'kasaita ya shiga hospital din tare da 'kara sawa inda d'akin AFNAN take cikin voice d'in sa mai dadi da sanyaya zuciya yayi sallama momy ta amsa masa, AFNAN kuwa tana kwance idonta ya kada yayi jajur da bida tsananin kukan da taci tun jiya da daddare 'karasawa inda bed d'in YAKE yayi dauke da murmushi a kan fuskar sa ya tsuguna har kasa ya ce "momy ina kwana?" "Lafiya kalau son ka fito ne?" "Eh wallahi momy Zan huce ne ,ta AFNAN ta kwana" "jiki alhamdulillah kagama sa茂 fama nake da ita Tun dazu Taki cin komai sai faman kuka kawai take" kallon ta ta daga Ido yayi sai yaga itama shi take kallo da sauri yayi saurin kawar da kansa domin bayason ganin ta a cikin da muwa ko akasin Haka balle ma yanzu da yaga kuka take, momy ce ta ce " am son da man sonake n'a dan zagaya Tun da Allah ya kawo ka kafin ka tafi saika Bata abin cin ko zata ci"tafa d'脿 tare da mikewa tayi waje, zama yayi a gefan ga don ya ruko hannunta ta duzge murmushin gefan fuska ya danyi kana ya ce " AFNAN ! Banza tayi masa Dan Haka ta sak茅 cewa "AFNAN !! Jajayen idon ta wad'an da suka rune suka yi jajur ta dago ta kallesa sai Kuma ta rungumesa ta fashe da kuka me tsuma zuciya, "ksh AFNAN Kinga abin da bana so ko? To men茅 na kukan eyee?? Haba AFNAN to ya Isa Haka,ya Isa maza daina kukan tashi ki fad'a min me yasa Mike kuka?"

Murya a dashe da ker ta iya dagowa Tace "Yaya Dan Allah ka zauna a tare da ni kada ka tafi bana son Naga kayi nesa Dani bazan ji dadi ba"

"Uhm to wannan shine abin kukan?"

Kai kawai ta gyd'a Masa Bata re da Tace komai ba.

"Shikkenan Amma AFNAN kin San tun kafin mu karaso Nan na fad'a Miki zanje wani atisaye ko?" Yayi maganar tare da kafe ta da manyan idanun sa masu kama da wan da yakejin bacci a lokacin.

"To Yaya Ni a lokacin na zata Zan iya jurewa Amma wallahi yanzu jina ke kamar in bika"

"Hhhh ki bi ni fa kika ce Allah kin bani dariya AFNAN ,ke yarinya ce Baki San komai ba kin ji Kar ki damu Zan dawo ki zauna tare da su momy na San zata kula da ke sosai kuma suma su yusra n'a san zasu jaki a jiki yadda zakiji farinciki kamar inanan "

"Allah ni ban Yar daba Babu wani farinciki a rayuwar da Babu Kai Yaya ,kainefa farincikin nawa Gaba d'aya dan Allah yaya please Kada ka tafi"

"Ni fa ban ce Miki idan n'a tafi bazan dawo ba ,ZAN dawo gareki kanwa ta sannan na kula da rayuwar ki kinji"

Ai AFNAN kamar wadda yake Kara tun zurawa tasake fashewa da kuka har da majina abin ka da farar data sa茂 ta kara haduwa fuskar tayi jajur "yaya bazan Yar daba Haka fa yaya AREEF ya cemin zai dawo ya kuka da rayuwa ta na har aba da Yaya tun da ya tafi bai dawo ba shine kaima zaka cemin Haka na Yar da kawai dai kace kaima Bari na zakai shikkenan su anty fadeela su zo su karasa kasheni"

Kansa AREEYAAN ya dafe yace " AFNAN kenan ki kwantar da hankalinki kinji yanzu Ni dai BURINA ki samu ki ci abin ci kinji " "Allah bazan ci ba" "baza ki ci ba?" AREEYAAN ta hade Rai ,"Ni kike gayawa baza ki ciba? to idan ba kici ba ciwan ki bazai warke ba Ni Kuma bazan zauna da ke ba muddum baki Bari ciwannan ya warke ba" "Dan Allah Yaya kada kace Haka wallahi Zan ci Kar kace baza ka zauna tare da Ni ba Allah Zan ci" "Tom shikkenan bude bakin n'a baki abaki Maza" bude bakin ta tayi ta Shiga Bata madarar da naman tana tana kwalla Dan tsakani da Allah ba Dan komai ta Yar da taci abin cin ba sai Dan Kar yayan ta ya rabu da ita, batasan so yake ta ci abin cin shiyasa ma ya fad'a mata Haka...



Tom bayan AFNAN ta kammala cin abin cin AREEYAAN ne ya fita ya kirawo momy tazo ,BAYAN ta zauna ne ya kalle ta yace " momy Ni Zan huce"

"Har tafiyar zakayi?

"Eh momy sauri nake" Yana magana ya kallon AFNAN ta kefan Ido d'aya sai faman zub da hawaye take.

"Tom shikkenan son Allah ya kiyaye ya Kuma kareka Allah ya bada abin da a ka je nema Allah yasa a samu nasara ka kula"

"Ameen thumma Ameen"



AFNAN wadda ta kura Masa Ido Tana kallon sa ya juya ya kalla idon ta ya cika tab sai xubar hawaye yake, Kara koma wa yayi gaban ta ya sa hannu ya goge mata hawayen sanan ta ce " Babu addu,a?" Shiru tayi Bata ce komai ba sa茂 ma bin sa da ido da take kukan ta ya Kara karfi bakin ta na rawa ta ce "yaya kada ka tafi dan Allah"

Hannunsa ya zare daga hannun ta ya juya baya ya Soma taka wa Yana tafiya AFNAN wadda take zaune a bakin gado kuka ta saka tana kokarin mikewa ta bishi Amma ciwan Dake gaban ta ya Hana ta, duk da Haka ko Kari take tana son ta tashi Kuma ta kasa sai dai kuka da take tana Mika hannu tana cewa "Yaya ka tsaya ka tafi dani dan Allah" yaya! Yaya!! Yaya!!! Yaya!!!! Please ka saurare ni" AREEYAAN wan da yake tafe jikinsa ya dauki sanyi sai yaji kamar ya fasa tafiyar ya dawo gareta kwallar da ta ke kokarin fito wa daga idonsa ya samu ya goge ya Soma tafiya da sauri har ya kure mata gani, momy kuwa matsa wa kusa da ita tayi ta jingina ta a jikinta tana faman rarrashi Amma AFNAN ta ki yin shiru, "momy ki ce ta tsaya dan Allah ki daka tar da shi ka da ya tafi Dan Allah momy kice Masa ya tsaya" "kiyi hakuri AFNAN zai dawo kinji" "momy Yaya ne komai n'a wa a yanzu bani da kowa sai shi wallahi Ina bu'katar sa yanzu ne lokacin da yaka mata nasamu kula wa daga gurin yaya" "haba AFNAN sa茂 kace ba jaruma ba ki daina fad'ar Haka kinji ni Nan Zan kula da ke kinji" "a,a momy Yaya komai fa shi yake min wanka, kitso,sa Kaya komai shine yake min, ban iya komai ba" "in dai wad'a nnan a bubuwan ne Zan Miki abin da ya fi wannan ma ai da ma mace ce ya kamata ta ringa Miki wad'a nnan ba Wai namiji ba ,a yanzu Ni nice mahaifiyar ki Kuma Ni zan koya Miki duk wadanan abin ki kwantar da hanka linki bazan Kai ki dakin ki ba har sai na koya Miki duk abin da uwa take koya wa 'yarta kafin ta Kai ta d'akin ta" "ke nan momy Yaya AREEYAAN ya sakeni wani Zan aura kenan?" "A,a 'yata kinan a

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login