Showing 36001 words to 39000 words out of 39040 words
matsayin matar AREEYAAN sai dai baza ki tare da shi ba sai Nan da wasu 'yan shekaru" "yan zu kenan bazan sake ganin Yaya ba sai Nan Gaba" "tabbas Haka ne kuma kema Zaki ji dadin wannan abin da Zan Miki, AREEYAAN babban gata yayi Miki daya kawoki wajena, yamiki wannan a bin ne domin ki koyi duk abin da baki iya ba sannan ki zama asalin cikakkiyar Mac茅 yadda ko ba shi ba Zaki iya zama da kowane irin namiji domin ba kowa ne zai iya Miki abin da AREEYAAN ya Miki ba" "yanzu nagane momy Amma dai Yaya zai dawo ko bazai mutu?" "Uhm AFNAN kenan ai da mutuwa da rayuwa duk a gurin ubangiji ne dan Haka bani da amsar wannan tambayar ke dai kawai kisa ya'ini a kan AREEYAAN dinki zai dawo gareki" "Tom shikkenan momy insha allah Zan ciga ba da yiwa Yaya addu,a Allah ya dawo da shi Lafiya" "yauwa ko kefa Haka na keson ji daga gareki yarinya ta, oya Maza gyra n'a baki abin ci"........
A Can gida kuma AYAAN ne zaune da shi da AMEER da su yasmin sai faman hira suke a kan AFNAN da AREEYAAN yasmin ce ta ce "wai dan Allah dagaske cikin rigar me martaba ta shiga?" Amma fa wannan yarinyar "Yar comedy ce" "babba ma kuwa kunsan ma wani a bu Wai fa Yaya ne yake mata wanaka ai wallahi nasha mamaki" "dagaske Yaya boss man d'in ne yakewa Mac茅 wanka tur'kashi lallai n'a yar da aure me gyra mutum kasan yaya baya wa mata magana muma sa茂 munyi dagaske YAKE kulamu" "hmm yusra kenan ai ba sai kin fad'a ba nafi kowa sanin halin Yaya basai an bani labari ba Ni kaina abin mamaki yake bani yan zu Yaya yatafi kowaye zai koma yimata wan ka"? Kai ne mana" AMEER ya fada , "hm to sannan shuga ban mahauka ta dake aka ce maka maharrama ta ce ko Naga ta sana diyyar Haka yaya ya aureta Ni wallahi ma ban San yadda akai yaya ta Soma son yarinyar nan ba yanzu fa zan iya rantse muku a kan yafi son wannan yarinyar Akan mu" of course" saima ka fada tab" "to Wai Yaya AYAAN na Tam bayeka Mana?" "Ina jinki tam bayi kanki tsaye" "Wai Ina su momy da su gimbiya duk suna Ina akai wannan auren? "Hhhhhhh "AYAAN da AMEER har da kusan shakewa tsabar dariya , AMEER ne yace ai ni yaka mata ki tambaya sa茂 ba baki labari AYAAN ba lallai ta fad'a Miki komai ba domin shima ya kar'bi rabon sa" "karki kulashi yasmin karya YAKE" "waye zai maka karyar wallahi nabaku la Bari ZAKIYYA zabar kishi ta bawa AYAAN ruwan Sha awa ya kaiwa anty AFNAN shi bai Dani ba har da cemasa me martaba ne ya ai keta A she karya ne kishi ne kawai irin n'a mata, AYAAN Har da rawar jiki yatafi ya kaiwa anty AFNAN Tasha yariya ta rikice Kuma ta cewa Yaya AREEYAAN AYAAN ne ta kawo mata ,hmm kinga wani lugude da yaya yariwa AYAAN hhhh allah ni kaina ya bani tausayi, kinsan ma wani a kuwa waifa ana dukan sa idonsa kamar ta fado kasa Allah naci dariya kawai Dan karnayi ne a lokacin yaya ta had'a da ni", AMEER ya karasa Basu labarin Yana rike ciki tsabar dariya har fadowa yayi daga kan kujerar , yusra ce ta ce" Dan Allah yaya AMEER Haka ne ya faru? ci gaba muna jinka yanzu ya a kayi Ina su ZAKIYYAN" "Wai su ZAKIYYA suna kurkukun MASARAUTAR MANAMI hmm tausayin da suka bani shine gurinnan ko kaza ka saka tayi wuni guda sa茂 taji jiki balle a saka mutum ai yaya ya iya yanke hukunci" "tab lallai na tausaya musu sai naji Ina ma a ce muna gurin" "hmm ai Tun da anty AFNAN tazo gidan Nan muka daina zuwa ko Ina Sabi da sho Wai ai Ni naji dadin wannan aure n'a yaya da yayi.
_ 馃拫 *AFNAN* 馃拫_____
*Chptar 32*
*AL-KUTUBIYYA ISLAMIC MEDICINE*
_Jama'a kada ku bari wannan garabasa ta wuce ku,muna da nau'i magungunan gargajiya masu kyau da inganci_
_Akwai ingantaccan maganin馃尨馃尨 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda inganci da sahihancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai-dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah. Please don Allah duk wacce ta san ba siyan maganin za tayi ba kada ta dauki number ko ta kira waya, kada mu 'batawa kai lokaci馃檹馃徎_
_nfection_
_Muna da magungunan sanyi sadidan! wanda yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye! infection yana karya garkuwar jikin dan Adam yana dakusar da kowace irin mu'amula mussaman ga ma'aurata, sanyi ko wane iri kike/kake fama dashi da izinin Allah idan anyi amfanin da irin maganinmu za'a dace *SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI馃挴鈽戯笍*_
_Muna sayar da supplement gangariya irin wadanda ba su da matsala sai da su gyara garkuwar jiki da inganta lafiya, muna bayar da sari duk wani supplement muna da shi, kuma muna sayar da daya muna bada sari akan farashi mai sauki, muna tura kayanmu ko wane gari domin neman karin bayani a tuntunbi wannan lambobinmu dake kasa._
*08089965176*
*07084653262*
馃拫馃拫馃拫馃拫馃拫馃拫 AFNAN馃拫馃拫馃拫馃拫馃拫
馃拑馃拑*TO!! TO!! TO!! Shhhh*馃槍 *KUNA INA MASOYA LITTAFIN*馃拫*AFNAN*馃拫WANAN LITTAFIN DABAN YAKE DA SAURAN AFNAN FA AKA FADA MUKU KUNSAN YADDA KUKAJI WANNAN LITTAFIN ZA A KWASHI ROMON DADI ACIKINSA AFNAN LITTAFINE MECIKE DA TARIN ABIN BAN AL,AJANI FADAKARWA NISHADAN TARWA DUK ACIKIN WANNAN LITTAFIN ME SUNA 馃拫 *AFNAN* 馃拫.
*NICE TAKU HAR KULLUM MARUBUCIYAR *鉁嶏笍
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
_*AFNAN*_
_*BY*_
_*HAFSAT UMAR 茒AN GORO*_
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
_*JARUMAI馃挭馃徎WRITER'S ASSOCIATION馃摎*_
_*Marubuciyar*_
1- Burina Mu'azzam
2- Ba Mahaifiyata bace
3- Babana ne sila
4- Ummu Amani
5- Amatullah
6- Zuciyarta
7- Mace Rayuwa
8- Rayuwar 茦as茩anci
9- Mar'atussaliha
10-Babbar sakayya
_And now_
馃拫_*AFNAN*_馃拫
*BOOK TWO*
*Chapter 32*
*AIRPORT*
Tsaye yake cikin riga da wan do da farar jallabi a sama daga wajen fuskar sa kuwa baka ta ba gane wanene sa茂 dai in sanin mutum kayi farin sani, sa bi da ta saka hirami ta nanna d'e kamar yadda kowa ne balaraben usul yake sa kawa ,ga ban sa kuwa sojojine dan kam Sun Kai su 5000 a ga bansa hannayen su a wajejen kunnen su suna sara masa,kallon su YAKE cike da kwarin gywa Yana ce wa "wannan atisaye ne me kyau bama buka tar murasa shi ,sannan aduk lokacin da zakuje aiki ya Kama ta kudin ga saka ya kini a kanki yazama na kasa ka a ranku za kuje kuyiwa 'kasar ku aiki tukuru KO a kashe ku ko ku kashe, are you okay?" "Yes sir" "okay go" juyawa suka Yi Gaba ki dayan su suka shiga girgin zuwa KOGI LAKWAJA,Haka shima AREEYAAN din shiga yayi ya zauna Yana faman tinanin yadda zai dauki tsawan kwanaki da yawa ba tare da ya saka AFNAN d'insa a idon sa ba.
Lokacin da jirgin su AREEYAAN ya iso airport na garin KOGI LAKWAJA Gaba kidaya mutanen da ke gurin sa茂 da suka da kata, sai da Gaba ki daya sojojin suka Gama zagaye airport din sanan aka Soma caje kowa a ciki sai da suka tabbatar Babu wan da suke nema a cikin su sanan suka barsu suka tafi ,har wajen karfe 9 na dare suna tsaye a cikin airport din da wajen sa shi kuwa AREEYAAN Yana zaune a cikin jirgin Yana Shan Madara mai sanyi , dai dai lokacin wani jirgi wan da ya taho daga London ya sauka a airport din, cikin sauri Lion ya ce a taresu , sai da mutanen girgin kaf suka Gama fitowa sannan aka shiga du basu, Nan take idon fadeela da kamal suka fiffito waje jikinsu ya hau tsuma ,domin ko ba su a ke nemaba Dole jikinsu yayi tsuma Tun da Suma masu laifi ne ,wayar da sojan Dake kusa da su ya kalla ne idon fadeela ya Kai kan secreem d'in wayar Nan take ta Yi Ido hud'u da hotan su wan da yake manne a jikin wayar, cikin hanzari ta janyo mayafin ta ta rufe fuskar ta Haka shima kamala kallon sa tayi ta ce "Kamal mufa ake nema ta kamata musan yadda zamuyi" "Wai Dan Allah da gaske kike Taya kika San mu a ke nema?" "Kai banza ne da idona fa Naga hoton mu a cikin waccan wayar" "innalillahi wa'inna ilaihirraju un munshiga uku ! To yanzu ya zamuyi kenan?" Gaskiya ya kamata mu nemi mafita tun da wuri" "n'a tuna wani abu a kwai facemark a cikin jakata Bari n'a dakko maka" "yauwa 'yar albarkar matata" murmushi kawai fadeela ta Yi ta zura hannu a aljihun jakar ta dakko Masa, Mika Masa tayi ya saka dai dai lokacin da sojojin suka zo kansu , "Kai kucire wanan abin " "yalla bar Mai Kuma za mu cire?" "Bakuga bincike muke ba kucire" "yalla'bai 脿 Al,adar mu Lara bawa bama cire hiramin mu daga kan fuska Babu kyau shi Kuma mijina Yana da ciwan yayyon majina likita ya ce kada yasake ya d'inga cirewa a cikin muta ne idan ba Haka ba zasu shafi ciwan" "ke nayi kala da sa,an ki cire nace " ta dora mata kan bindiga a daidai kwakwalwar ta, Babu shiri fadeela ta zame mayafin Nan take suka ha d'a Ido da sojan , murmushi ya saki tare da cewa " mu jaku Raina wa hankali" ya juya ya kalli daya sojan yayi Masa alama da yayiwa boss man magana, cikin jirgin sojan ya nufa inda ya samu AREEYAAN a kishin Gide Yana huta wa, kallon sa yayi tare da Sara masa yace " sir mun samesu" gyd'a Kai AREEYAAN yayi ya basa izinin da ta tafi ga shinan, BAYAN ya sojan ya fita Murmushin gefan fuska A.Y ya saka yace " kunciga ukunku" sannan ya Mike ya shiga tafiya cikin takun 'kasai ta har ya Kara so gurin hannu ya sa ya fincike facemasks din dake fuskar Kamal sai ga kamar yayi tsilla tsilla ya hada gumi lokacin sanyi ne amma sa bi da tsananin tashin hankali gumine YAKE Kara karyo Masa, "ku Kama su" abin da Lion ya ce kenan ya juya har ya kusa Kai bakin jirgin ya juyo ya ce "ku saki ragowar mutanen sukuma ku sa su a inda ta fi ko Ina Muni a kurkuku" "angama yalla'bai " da ga Nan suka tusa keyar su fadeela a Gaba, 'yan jari da da masu wayyo yi sa茂 faman dauka ake ana ta d'awa a duniya .
Zee da umman su suna zaune a falo kowa ya tallafi ha'ba Yana tunain ko Ina fadeela take a yanxu kwatsam sai aka Nuno LABARAI a t.v Nan take karamar kanwar su Tace "umma! Anty zee! Kunga anty fadeela" kofa suka kalla da sauri sun zata dawowa Tai sai Kuma suka ga Tana nuna t.v Dan Haka Suma suka kurawa t.v Ido in da suka ga fadeela da kamal lokacin da sojojin kasar saudiyya suka tusa k'eyarsu a gaba, "Innalillahi wa'inna ilaihirraju un munshi ga uku! Fadeela mai kika janyo mana Haka?"
"Umma wallahi da gaske anty fadeela ce da Yaya Kamal abokin yaya AREEF"
"Zainab kinga Ni ko irin abin da fadeela ta janyo duk da bansan abin da sukayi aka Kama su ba Amma na San babban zunubi suka aika tawa mutanen SAUDIYA ko uban Mai ya kaisu saudiyya Ina ta samu kudin zuwa Can har tayi lefi ,ko Ni uwar ta ban taba zuwa can ba Amma ga abin da taja Mana mun Shiga uku!
"Umma kiyi hakuri INSHA ALLAH komai zai zo da sauki ayanzu Anty fadeela addu,a kawai ta ke bukata ba kuka ba"
"Wallahi zainab ban da a cikin gidanan n'a haifi fadeela da sa茂 nace Can zamin ita AKAI a asbiti wanan wane irin masifa ce Haka?
"Ki kwantar da hankalin ki umma insha Allah alkairi zamuji nasan duk yadda za ai sai sun Fadi abin da sukai musu har suka kamasu kamata yayi mu kwantar da hankalin mu muyi musu addu,a kawai"
"Hakane zainab shikkenan Allah ya sa ba wani laifi suka ai kata ba har aka Kama su"
"Yauwa umma Haka nake so inji kina fada"
A Can gidan su Kamal kuwa yaran Kamal sun saka umman Kamal agaba sai faman azaf tar da ita suke alokacin da labarin Kama su Kamal ya zo musu ma ,sai suka kunna wa mahaifiyar kamal video da a kamusu a airport ta gani ,tasha kuka sosai har tana cewa "yanzu Kamal d'inanne Haka meyay musu nasan yarona Yana da halaye masu kyau bazai taba iya aika ta wani laifi ba yarona ba Haka yake ba " rufe Mana Baki ai dama Haka Zaki ce Tun da bakisan abin da d'annaki take ba kin San da sanin shi ya kashe a bokin sa A.R? "A,a a,a Kamal bazai taba iya kashe mutum ba n'a yar da da yarona ko kiyashi ba zai iya kashewa ba balle mutum kuma mutum dinma abokin sa wan da ta zama gatan mu daga ubangijin da ya halicce mu sai AREEF wan da yake Tai maka Mana wajen ci da sha da sutura Amma shine Zaki ce shine ya kasheshi da bi da Kuna son ku kalawa d'ana sharri, Bata Gama rufe ba kiba sa茂 gashi a t.v dake mak'ale a dakin ta an Nuno sabon vid茅o da sojojin sukai musu da shi da fadeela kowanne fuska duk ta kunbura sai zubar da jini take ga jikinsu duk sharing bulalai da azaba iri da ban daban har sai da suka Yi video suka sanar wa da duniya babban zunubin da suka ai kata na kashe A.R da iayayen sa, harta kama AFNAN da sukayi suna azaftar da ita sa茂 da suka fada Babu abin da suka boye na daga abin da suka ai kata ,"innalillahi wa'inna ilaihirraju un" shin Kamal nake ji Yana fadin shi yakashe AREEF da bakinsa Kamal din nawa? Innalillahi wa'inna ilaihirraju un mun shi ga uku! Kamal ka cuci rayuwar ka bazan ta 'ba ta fe maka ba "ta fashe da kuka tare da cewa "kuma d'in duk saina tona asirinku" kallon kallo suka shigayi a junan su ,suka ce " tab yanzu ya zamuyi kenan muma fa neman mu mutanen Nan zasu fara tun da har damu a cikin kisan idan kuma muka bar wanan matar a Raye zata tona Mana asiri" "to Mai zai Hana mu kashe ta kawai? "Shawara mai kyau ai dan mun kashe ta ba wani abun bane " haba gwaja wan Nan fa maman Kamal ce Kar mumasa Haka" "dallacan rufemun Baki shi ya kashe iyayen wasu wallahi har lahira sai ta je itama taji irin abin da d'anta yake" ya karasa maganar Yana dukan umma da kada da hannu har sai da suka ga ta daina motsi sanan suka k'eleta.
Gidan su fadeela kuwa tun da suka samu vid茅o n'a biyunnan da Aka saka han kalinsu ta tashi umma ta yanke jiki ta fad'i zee kuwa Babu abin da take sai faman tsinewa yayar ta take da alasadaran halinta Tasha kuka har ta gaji" han kalin kowa a gidan su ya tashi musamman Abba n fadeela yadda yaga umma ta Fadi sumammiya ga zee sai faman ihu take tana surutai tana ce wa " allah ya Isa bazamu taba tafe Miki ba anty fadeela kin b'ata Mana rayuwa a Hali kin tar watsa Mana farinciki kin Bata Mana sunan gida kin Mana tabon da ba zai taba goguwa ba har aba da na tsane ki wallahi"ta karasa maganar tana sake fashewa da kuka tare da dungura gywoyinta a kasa tana Jan numfashi Sam sama.
*London*
AFNAN ce kwance jikin momy sa茂 faman zuba shagwabar ta take yadda take so ita kuwa momy ta dage sai Sha gwaba ta take tana tarairayata ta kamar wani 'kwai, yasmin dake zaune a kusa da ita ne ta ce " momy yaushe ne za a salla meku ne Tun da Naga anty AFNAN ta samu lafiya sosai ba kamar rannan ba" "eh to hakane Ina tunanin zuwa Nan da jibi zasu iya sallamar mu" "tom shikkenan momy Bari na tafi Daman Yaya AYAAN ne ya kawo ni" "au to shi bazai shigo ba? "Momy Wai shi bayason ya zo ya gaishe ta " "meyasa to?" "Shiwai ya girmi yarinyar Nan ya za ai ace ya dinga gaisheta" " uhm AYAAN kenan idan ban da abin sa karewa ma ai shi zai zama mata dan ai ki anan Dan duk inda zata AREEYAAN yace su zasuna Kai ta suna dakko ta sannan