Showing 9001 words to 12000 words out of 39040 words

Chapter 4 - Afnan Book 2 Complete Hausa Novel

20*

馃拑馃拑*TO!! TO!! TO!! Shhhh*馃槍 *KUNA INA MASOYA LITTAFIN*馃拫*AFNAN*馃拫WANAN LITTAFIN DABAN YAKE DA SAURAN AFNAN FA AKA FADA MUKU KUNSAN YADDA KUKAJI WANNAN LITTAFIN ZA A KWASHI ROMON DADI ACIKINSA AFNAN LITTAFINE MECIKE DA TARIN ABIN BAN AL,AJANI FADAKARWA NISHADAN TARWA DUK ACIKIN WANNAN LITTAFIN ME SUNA 馃拫 *AFNAN* 馃拫.

*NICE TAKU HAR KULLUM MARUBUCIYAR *鉁嶏笍

馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲

_*AFNAN*_

_*BY*_

_*HAFSAT UMAR 茒AN GORO*_

馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲

_*JARUMAI馃挭馃徎WRITER'S ASSOCIATION馃摎*_

_*Marubuciyar*_

1- Burina Mu'azzam

2- Ba Mahaifiyata bace

3- Babana ne sila

4- Ummu Amani

5- Amatullah

6- Zuciyarta

7- Mace Rayuwa

8- Rayuwar 茦as茩anci

9- Mar'atussaliha

10-Babbar sakayya

_And now_

馃拫_*AFNAN*_馃拫

_And now_

馃拫_*AFNAN*_馃拫

*BOOK TWO*

*Chapter 21*

_____________"AFNAN kin nasa gane menake nufi bazan iya yimiki wanka tun da ke ba yarinya bace" uhm uhm amma dai yaya Kai fa kace zakamin kuma yanzufa ka gama cewa ni yarinya ce karama" wani a,a bance ba ke babbace kuma ke sarauniya ce "allah ni ban yarda ba wayo kawai zakai min "ta karasa maganar tare da bude baki tashiga ihu kamar wadda ake yankar Naman jikinta,cikin mintina kalilan tacika jirgin da kuka, toshe kunnensa yayi da hannunsa Sabi da kukan Bata har tsakiyar kansa yake jinsa ,gani yayi Bata da niyyar dainawa hakan yasa ya dagota Gaba dayanta zuwa cinyarsa ta hade rai, "ina Wasa dake bazaki shiru ba" tsit tayi tana bin sa da kallo cikin tsoro da furgici Tace" nayi shiru Allah Yaya bazan Kara ba" hmm tom maza tashi kije kiyi wankan tsami ma kike" uhm uhm nace ma ban iyaba Allah dagaske ban iyaba Ni nasan da yayana yananan datuni yamin abin da nakeso bayason bacin Raina" to aynima bana son bacin ranki AFNAN" bawaninan Allah Yaya kanaso, Allah ko ka ciremin wankan ko nacire kayana kayimin wankan anan" hmm to Ina ruwana cire ya cikata batare da yayi tinanin zata iya cire Kaya a gaban Saba yashiga danna waya, jiyayi Tace "Yaya na cire ka debo ruwan" juyowa yayi a hankula yace" hhh waikin CIR..... B茅 karasa magana ba yagan ta daga ita sa茂 Riga a hannunta Yana wulwula ta Yana dariya" yaya nacire " zare Ido yayi yakasa cewa uffan gabakidayansa yayi mutuwar zaune, dagu du ya Mike ya fita daga dakin tare da janyo kofar ya sa kee, karasawa yayi inda su AYAAN suke Yana maida numfashi, a tsorace suka hada Baki sukace" Yaya lafiya" meyafaru yau Kaine da gudu jibeka fa har gumi kake" hmm yasauke Ajiyar zuciya yace" kubarni yau Naga abin da yafi karfinka, wannan yarinyar sotake tasa haddar danayi ta qur,Ani dakaratun da na Dade inayi ya goge ,ayanzuma nasan saura kadan oh yaunaga ikon allah , "wai yaya sa茂 magana kake Kai kadai kakasa cemana komai" hmm "AFNAN ce wallahi yarinyar nan gaba daya an sangartata tab haryanzu daukan kanta take Bata girma ba fa" tofa Yaya meyafaru"? Cewar Ameer , "hmm Wai wanka takeso nayi mata" wanka!!!!!!!!?"??? Suka hada Baki tare da zaro Ido, " eh wallahi Wai Bata iyaba ita yimata ake Kai yaufa Naga abin da bantaba gani ba, danace bazan mataba niba maharraminta bane Kuma Ni ba mijin ta bane ,Wai na aureta ,kujimin yarinya da fitina aurenma fa Bata San men茅 shiba" nidai yau Naga takaina kufadamin yazanyi yanzufa cure Kaya tayi nazata dawasa take in dago basai naganta tana Wasa da rigar tata a hannu ba tacire Babu komai a jikinta" Babu komai fa kace Yaya...!!!!!? "Tab suka kwashe da dariya , "Amma fa wannan yarinyar akwai hauka yasin Daman tunda Naga yarinyar Nan Bata huce a Raine ta ba dama ,iyanzu kamata yayi ace Har wankin Kashi ana mata " "karbi Nan AYAAN to wannan Yar yarinya da kake gani har aure gareta "aure ...!??? Yaya dagaske ki da Wasa"? Wallahi dagaske Ina Wanda yake kirana da turamin message kunganeshi ay"? Eh naganeshi" tom Ashe mijinta ne Kuma ya mutu duk shi ya tabara ta gashi ya barni da ayki" kukanta ya tsinkayo taciga ba dayi Dan Haka yayi saurin cewa" kinji ba ku fadamin yazan mata ne" ay Yaya kawai masalaha ka barta taciga ba dayin kukan nan, ko kayarda kamata wankan" namata wanka Kuma hmm "acanza wani abin dai" to Yaya ka aureta mana" d'un yaji gabansa ya Yi wata mummunan faduwa,"AYAAN kana da hankali kuwa na aureta fa kace ,antabayin aure a Haka"? Eh yaya itace kawai mafita idan ka yarda AMEER ya Yi mata waliyi nikuma na maka sai nabada sadaki yanzu a daura auren a nam" baka da hankali ko kamanta inane gidanmu, a wacce MASARAUTAR za ayi wannan ayka ayka, kanason a yafeni acikin Ya'ya ko ?" A,a banaso Amma hakan itace kadai mafita, yanzu Yaya kaje ka rarrasheta ki kayi sha,hada kamata wankan kawai inyaso idan munje gida sa茂 kace ita zaka aura inyaso duk bala,in da za ayi sa茂 ayi ,Tun da Naga Kai kadaine zaka iya da aljanin kan ta, "aljanu kuma waya cemuku tana aljanu?"ko ba a fadaba irin wannan abin da tayi ay baza a rasa kwankwamai a kanta ba"uhm Allah ya shuryaku Bari nashiga Naga yadda zanyi .

Har AREEYAAN yakai bakin kofa zai shiga dakin AYAAN yakira sunan sa, Nan take yadawo ya zauna tare da fuskantar sa.

"Yaya kada ka koma dan Allah " meyasa "? "Uhm kawai kazauna mu yanke shawara mugani" zama AREEYAAN yayi yace Tom ni tsorona kada tayiwa kanta illa" "Kay Wai yaya meyake damunka ne gabaki daya duk ka sauya wanan karamar yarinyar ita zata saka kayi abin da bakai niyya ba" hmm shikkenan ni yanzu abin da n'a yanke Zan aureta "aumeee!!??????????? Suka fada tare da zaro Ido "Yaya Anya kuwa Kai kadaine aure fa muma dazu da muka fada Wasa muke maka "to Ni bada Wasa nake ba zan aureta a yanzu sai dai duk abin da zai faru yafaru" a,a Yaya kada ka yanke hukunci sarranka yakamata kayi tunani " tunani kuma nanawa AYAAN wannan yarinyar dakuke gani marainiya ce da ace ban taimaketa taba gwara kada n'a dauketa kuna gani dai yadda take yarinya kekkewa Amma abin tausayi yakamata Kuma kudinga tausaya mata" hakane Yaya to yanzu ya zamuyi kaf cikinmu Babu wan da ya Isa yayi maka waliyi duk yarane mu sai da musamu wani yayi maka mukuma sai mu karbi auren yarinyar" uhm wannan ba matsala bace kujirani " waya ya dakko ya shiga contacts ya danna Kiran wata numbar wadda akayi seven da soul bugu biyu ta daga cikin murya me sanyi da dadi a nutse Tace "Assalamualaikum" Ameen wa, alaikumussalam my Ammi n'a" daga Can bangaren Ammi Tace son kuna lafiya"? Lafiya kalau Ammi n'a ya gidan namu"? Kowa Yana lafiya kana inane Haka naji Kara kamar ta tafiya" uhm ammi Ina hanyar dawowa gida munkusa isowa ma" ayya har kunsamu mutanen "? Eh ammi nasamu sai dai ansamu matsala duk sun mutu iya yarinya dayace tarage aciki kuma karamace sosai itace wadda zanwa aykin" innalillahi d'un sun mutu ?" Garin Yaya"? Uhm ammi dogon bayanine ni kaina sonake yarinyar tasamu nutsu sa茂 n'a tambayeta" Okay Tom yanzu Ina take yarinyar" uhm tana daki kukanta kikaji ko" eh naji kuka kamar na yarinyar mace" wallahi narasa yadda zanyi da ita Tace Wai sai nayi mata wanka Kuma yarinyar tafara tasawa Babu tayadda za ay na iyayimata wanka Ni ba mijinta ba" wanka Kuma ita Bata iyaba" eh ammi Bata iyaba Babu abin da ta iya komai mijinta ne YAKE mata" miji kuma kace yarinya ce"? Eh nima nayi mamaki shiyasa yanzu n'a yanke hukuncin Zan aureta idan kin amince" aurekuma aure fa kace ?"!!!! "Eh ammi wannan shine kadai hanyar da Zan iya taimakon yarinyar yanzu fa tsawan satinta daya Babu wanka wasu azzalumai ne suka kulleta suka azaftar da ita ba daban ta guduba da shikkenan Haka za suyi ta yimata MUGUNTA allah Ammi kinga a jejin da muka tsince ta kuwa" hmm ni duk ba wannan ba BABBAR maganar da kazo mana da itane ya sani kin shok a jikina Anya ko kasan abin da kake cewa"? Nasani ammi kitai maka Dan Allah kada kice a,a" to Ni ba wannan ba amisalima ace na amince Yaya zakayi da ZAKIYYA da sauran kannenka wadan da suke son ka nifa zaka jawa magana ace duk yayan sarakan da suke sonka baka zabi ko daya acikin suba sai kazo Sabi da abin kunya ka auri wadda ba kowa ba Mara asali gata karama" haushine ta kama AREEYAAN afusa ce yace" Mara asali fa kikace Ammi, Ammi Wai shi mutum indai ba Dan mulki bane bashi da wani galiwu kenan kowafa Allah ne ya haliccesa ,gabakidayan mu yayan mutum dayane annabi Adam (As) Dan Haka ammi Zan auri AFNAN Kuma zanzo da ita masauta banason su ZAKIYYA dasu har gwara wannan yarinyar " uhm shikkenan son Amma fa Ni Babu ruwana "meyasa zakice Babu ruwanki bayan kiranki nayi ki bani shawara haba ammi amincewarki nake nema kefa nace Miki kubani Nan da four weeks Zan samo matar da Zan aura to yanzu nasamu Ina neman izini akan aurenta" hakane son nabaka goyon baya dari bisa dari allah t

Yasa itace mafi alkairi a gareka "ameen "ta fada tare da katse wayar kitt.



Zuyowa yayi inda su AYAAN suke yace" zance ya kare tun da ammi ta amince kowama Kai ya amince a MASARAUTAR MANAMI" what Yaya harda me martaba"? Ah ay nasan ammi zata lallabashi akai shiyasa Daman ita nakeji "banajin momy kenan wallahi Yaya kata da babbar wuta a MASARAUTA har na hango yadda bakin momy yake tsini akan wannan Abu da za a aykata yanzu" dariya ce ta subucewa AREEYAAN yace kunga yanzu ayi adaura aurennan kafin yarinyar Can ta shide sabi da kuka" allah ni yaya dariya ma abin take ban Ni yanzu na Isa nace Amin wanka wallahi sun tabara yarinyar Nan tab lallai Yaya zakasha ayki Nan Gaba fitsari idan tayi Haka zatace baza ta iya tsarki ba Kai zakai mata"hade Rai AREEYAAN yayi yace" ya Isa Haka ayanzu ita ba Yarinyar kuba ce domin tana zama matar yayanku Dole Kuna mata biyya Kuma gaysuwa har kasa nafada muku idan ba hakaba hmm kunsan sauran" yafada tare da mikewa ya nufi gurin matukan jirgin, Yana tafiya AYAAN ya kalli AMEER yace" Amma fa Yaya ya debo da zafi tab wannan Yar abar Zan gaysar hhhh bazai yuwuba "hmm zakaga bazai yuwuba tana zama matarsa tazama sarauniya Kuma Dole ka girmamata anti sama anty kasa" hhhh daga baya kenan wallahi zanma fadawa Ammi ita zata n'a gayshemu Kai Allah idan ba ayi wasaba sa茂 n'a fasa waliyyancin haba "sorry waliyi ayi hakuri Kar Tace Kai zaka mata yanzu Kuma" wa Ni!!!! Tab ay wallahi idan Tace namata wanka da bulala Zan zaneta tab" uhm Kai ga yayanan zuwa kayi shiru karyani "AMEER yafada, Kai wancan tsohon fa daga Ina ya dakko shi"dalla baka gane shiba to har dashi a ma,aykatan jirginnan " to kaddai yace shine waliyyin basa" eh gashima kuwa kaga alama".karasowa sukai tare da dattijon dayasha riga da wando farare zama sukayi ,sukayi shuru daga bisani kuma AREEYAAN yace" tom Masha Allah AYAAN bani kudinnan" AYAAN dakko kudi yayi nera dubu dari biyu ya bawa AREEYAAN ,shikuma AREEYAAN ya mikawa wannan dattijon yace" gashi sadaki nane nakeso ka nemamin auren AFNAN" karba yayi yace ya kalli AYAAN da AMEER yace" wane waliyyin yarinyar" nine waliyyin ta "AYAAN ya fada, Nan take aka Shiga shirye shiryen daura auren inda wannan dattijon ya dakko kudinnan nera dubu dari biyu yace" Ni malan Abubakar Muhammad Ina nemawa "yarona AREEYAAN NOOR MUTALLAB auren AFNAN akan nera dubu dari biyu lakadan Ina fatan za a amince Masa domin su samu damar kasancewa a inuwa daya" karbar kudin AYAAN yayi yace" ni AYAAN NOOR MUTALLAB amatsayina n'a wakilin AFNAN n'a karbi wannan aure kuma nabawa AREEYAAN aurenta bisa sunnar annabi Muhammad (S,A,W)" daga Haka sukayi addu,a sannan suka shafa tare da addu,ar nemawa auren albarka a gurin ubangiji.

Tom BAYAN angama daurin auren ne AREEYAAN yayiwa wannan dattijon godiya tare da yimasa kyauta me tsoka sannan ya tafi.

Tom BAYAN dattijon ya tafine AYAAN ya shiga dariya Yana cewa" a,a kaga angon yariny..... Au angon antiynmu Allah ya ja da ran yarima na gimbiya AFNAN" AREEYAAN dai dariya yakeson Yi Amma sabida Kar su rainashi yasa ya Bata Rai ya nufi inda dakin yake be karasa shiga dakinba ya tsinkayo muryar AYAAN Yana cewa" AMEER wankanfa yatafi yayi mata" ikon Allah wallahi da ace nine bazai minba" uhm nidai Babu rimuwana Yana jinka gwra kayi shiru idan mun Isa gida akwai kallo" hhh babbama kuwa ".

Batare da AREEYAAN ya tanka musu ba ta bude kofar ya shiga, zazzare Ido yashiga Yi Yana neman AFNAN Amma be ganta ba "to ina yarinyar nan tashiga kaddai haushi n'a takeji sabi da naki mata wankan"b茅 karasa tunaninba ya hangota a can besa bayan gadon ta Gama kukan ta mayar da rigarta, fuskarnan kuwa duk majina da hawaye" dariyace ta subucewa AREEYAAN Amma saiya kare hannunsa Dan karta gani, karasa wa yayi inda take Yana kokarin ruko hannunta ta kwace" Ni banaso ka keleni " in keleki kuma Akan me?" " Daman nasani cewa ba ka sona kawai kafadane cewa zaka taimakeni nasan guduna kake shiyasa bazaka min wankan ba Dan Allah ni ka maidani inda ka dakko ni" tofa Nina fada Miki Haka, nafitane fa Aka daura mana aure banason n tabaki batare da kinzama Matata ba" uhm uhm allah dagaske kake yanzu ni matar kace" eh mana kedin Matata ce yanzu kam n'a shirya yimiki wanka muje ko" uhm Ni gaskiya ban Yar daba kafadane kawai domin ka farantamin" uhm wataran idan kikayi magana sainaji kamar me hankali ce tayi " Kay Yaya bani da hankali kake nufi" ta fashe da kuka" no ya Isa Haka dan Allah kidaina kukan nan ke baki gajiya da kuka ne ni ba Haka nake nufi ba "Ina nufin idan kikayi magana sai Naga kamar ba kekijayi ba Yar shekara 25 ce sai Kuma wataran idan kikayi wani abin sai na tabbatar ke yarinya ce" tab nice yarinyar kalleni fa" tashiga juyi tana jujuya Masa ko Ina, can Kuma sai ta tsaya tasake rushewa da kuka" "oh God nidai Naga ta kaina nadebo ruwan dafa kaina mekuma yafaru"? Yaya AREEF natuna " me Yaya AREEF din yayi"? Lokacin dayace Ni yarinya ce shine na juyamasa yagani Amma Kai ko kallona bakai ba" ah waya fada Miki nima juyamin nagani" juyawa ta shiga Yi shikuwa yasaki Baki Yana kallon ikon Allah ,ko me yake juyawa oho gajiya yayi yace" AFNAN " naam " muje namiki wankan" tom Amma wane Kaya zansa bazan maida rigarnan jikina ba Amma Kuma zaka rikemin ita" tab akanme wannan rigar duk wari take Zan rike" yarwa za ayi Babu inda Zaki da ita" a,a Allah bazan yarba rigar Yaya AREEF cefa" Ni inason rigar Zaka wanke ka goge min na ajiye nadinga sawa" wa Allah ya kiyaye bazaki Saba ,nadai yadda Zan rike Miki muje sai ki ajiye kina kallon ta, amma fa bani Zan wanke ba ,"uhm uhm to waye Zan wanke" ke Zaki wanke kayar ki tun da ke kika damu da rigar" "a,a nidai Kai zaka wankemin allah ni ban iya wanki ba Yaya AREEF ne yake min har wando shiyake wankemin" tirkashi wato dai Ni kike nufi Zan dinga Miki wanki nazama bawanki "en kuma muna da yar ayki banaso ta n'a min munafurci shiyasa nace shi zaina wanke min" tab to ayko Ni bazan wanke ba huce muje nayi Miki wankan" Ni wannan Yaya AREEF din naki ya tafi ya barni da wahala " Wai nice wahalar "? Banza yayi mata bece komai ba" Yaya magana fa nake" still bemata magana ba ,ay ko sai da sukaje tsakiyar bathroom din ta fada cikin kwamin wankan tashiga burgima a cikin ruwan tana ihu, Rai a bace AREEYAAN ya bita ya dagota ya hade Rai yace" Wai ke baki da hankali ne" kin girma kamar Baki girma ba wallahi kishiga taitayin ki Zan zaneki a gurinnan" jikinta ne ta dauki rawa sababbin hawaye suka soma karyo mata daga ido, domin Tun da take ba a taba daka mata irin wannan tsawar ba ,cikin tsoro da furgici Tace" Dan Allah Yaya kayi hakuri kada ka dakeni" tausayinta ne ta kamasa be San San da ya kamo kugunta ya fito da ita daga cikin run ya mannata a kirjinsa, Yana bubuga bayanta alamar rarrashi" shashasheka takeyi tana sauke a jiyar zuciya, can Kuma ya zameta daga jikinsa ya balle mukullin gaban rigar ,sannan ya cire mata jallabiyar jikinta, Nan take komai na jikinta ya bayyana, duk da cewa AFNAN karamar yarinya ce hakan b茅 sa manyan garabanta bayyana ba komai ba ta cifcif abin sha,Awa ,runtse ido yayi tare da furta,"ya Allah sannan ya bude su tar a kanta sun kada sunyi jajur, saka ta yayi acikin ruwan yashiga mulmula sabulu Yana shafe jikinta dashi ko Ina da ko Ina, wanka yake mata Amma shi San ya tafi wata duniyar, besan dan da ya mulkamata sabulu a Ido ba Kuma yakasa wankewa sai Dada murza nata fuskar yake" ihu tashiga Yi tana cewa" wayyo yaji "!!! Yaya zafi idona" sai lokacin ya dawo cikin hankalinsa ya Debi ruwan ya wanke mata ,bayan ya Gama ne ya dakko tawul ya daura mata sannan ya dageta cak zuwa bedroom ,Kai tsaye kan gadon ya dorata tare da dakko wata jaka a gefansa, ya zazzage sai ga Kum da mayuka kala kala ,daukan wani tawul din yayi ya gogemata lallausan gashinta wan da yayi kyau sai faman Kelli yake, daya daga cikin mayuka ya dakko ya shafa mata akan sannan ta taje kan sosai , BAYAN ya

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login