Showing 18001 words to 21000 words out of 39040 words
akasuwa ko" eh to Kuma kinkawo shawara fadeela " hmm Ni kasan me jinake ajikina kamar AFNAN tana Raye Bata mutu ba" AFNAN din bana tunanin zata iya fita daga jejinnan gaskiya sai dai in namin jeji sun cinyeta " nidai bana tunanin Haka jinake kamar yarinyar Nan tana Raye Allah" tom shikkenan koma dai mene munmata nisa .
Abangaren gidan su ZAKIYYA kuwa zance yariga yazowa sarki ma,ana mahaifin ZAKIYYA wannan magana ta auren Adnan da AREEYAAN ta dagawa mahaifin ZAKIYYA rai dan Haka ya kuduri niyyar yiwa sarki Noor mahaifin AREEYAAN rashin mutuncin da bazai taba mantawa dashi ba sannan ya bada umarnin adauko ZAKIYYA daga gidan SARAUTAR MANAMI, Nan danan hankalin mahaifiyar ZAKIYYA yatashi cikin sauri Tace" Allah ya karamaka lafiya da Nisan kwana Dan Allah Amin aykin gafara Ina rokonka da ka ajiye wannan babban hukuncin da ka dauka Akan ZAKIYYA ka kyaleta domin tasamu abin da takeso AREEYAAN shine burin ZAKIYYA Kuma shine Wanda takeso take bukatar tayi rayuwa dashi, Dan Allah kamin aykin gafara muddum wannan maganar tayimaka tsauri" uhm bazaki gane ba akwai abin da na ke hangowa muddum ZAKIYYA ta dage akan saita auri AREEYAAN kiduba fa kigani tunyanzu ma ga abinda ke faruwa balle kuma aje nan gaba yanzu sun fifita "Yar talakawa akan sarauniyar "yarmu kumama babban raini da zubar Mana da suna a gurin mutane auren AREEYAAN da ZAKIYYA zai ja mana ,ace rasa da wadda ZAKIYYA zatayi kishi Sa茂da wadda Bata Kai tayi da itaba bazai yuwuba da acema itama yar sarkice ko Yar wani me mukamin sai na Bari ,muddum AREEYAAN Yana tare da wannan yarinyar sai dai ZAKIYYA ta hakura da auren AREEYAAN" shiru tayi batare da ta karacewa komai ba jiki asanyaye ta Mike ta yimasa sallama tare da shigewa dakin.
A Can MASARAUTAR MANAMI kuwa AREEYAAN kama hannun AFNAN yayi suka Shiga daki ,BAYAN sun shiga dakinne ya zaunar da ita a bakingadi shima yazauna yace"AFNAN " na,am Yaya Dan Allah karka dakeni walalhi Ni banyi Haka dan n'a bata maka raiba " shinan ta huce abin da nakeso dake shine " kigane Abba ay ba abin Wasa bane ko bikiga shi babba ne ba " eh babbane Amma ay Naga Nima lokacin da nake gida Ina Wasa da abbana Kuma shima babbane" no ba Haka nake nufi ba idan Wasa kikeso Ni baga Ni ba Kuma ay ba Haka ake wasaba bekamata kishiga cikin rigarsa ba idan fa lokacin Babu wando sai kawai alkebbar fa sai kibashi kunya agaaban mutane kenan " hhhhh Kay Yaya Babu wando fa kace Allah nagani akwai wando ajikinsa" kut lallaima yarinyar Nan wato harma tsiramasa Ido kikai kikaga akwai wando ko Babu"? A,a walalhi Yaya Ni banceba" uhm tom nidai kinji abin da na fadamiki Kuma wankanma bazanyi ba kiyi abin ki da kanki......
_ 馃拫 *AFNAN* 馃拫______
*Chptar 25*
馃拑馃拑*TO!! TO!! TO!! Shhhh*馃槍 *KUNA INA MASOYA LITTAFIN*馃拫*AFNAN*馃拫WANAN LITTAFIN DABAN YAKE DA SAURAN AFNAN FA AKA FADA MUKU KUNSAN YADDA KUKAJI WANNAN LITTAFIN ZA A KWASHI ROMON DADI ACIKINSA AFNAN LITTAFINE MECIKE DA TARIN ABIN BAN AL,AJANI FADAKARWA NISHADAN TARWA DUK ACIKIN WANNAN LITTAFIN ME SUNA 馃拫 *AFNAN* 馃拫.
*NICE TAKU HAR KULLUM MARUBUCIYAR *鉁嶏笍
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
_*AFNAN*_
_*BY*_
_*HAFSAT UMAR 茒AN GORO*_
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
_*JARUMAI馃挭馃徎WRITER'S ASSOCIATION馃摎*_
_*Marubuciyar*_
1- Burina Mu'azzam
2- Ba Mahaifiyata bace
3- Babana ne sila
4- Ummu Amani
5- Amatullah
6- Zuciyarta
7- Mace Rayuwa
8- Rayuwar 茦as茩anci
9- Mar'atussaliha
10-Babbar sakayya
_And now_
馃拫_*AFNAN*_馃拫
*BOOK TWO*
*Chapter 25*
A Can MASARAUTAR MANAMI kuwa AREEYAAN kama hannun AFNAN yayi suka Shiga daki ,BAYAN sun shiga dakinne ya zaunar da ita a bakingadi shima yazauna yace"AFNAN " na,am Yaya Dan Allah karka dakeni walalhi Ni banyi Haka dan n'a bata maka raiba " shinan ta huce abin da nakeso dake shine " kigane Abba ay ba abin Wasa bane ko bikiga shi babba ne ba " eh babbane Amma ay Naga Nima lokacin da nake gida Ina Wasa da abbana Kuma shima babbane" no ba Haka nake nufi ba idan Wasa kikeso Ni baga Ni ba Kuma ay ba Haka ake wasaba bekamata kishiga cikin rigarsa ba idan fa lokacin Babu wando sai kawai alkebbar fa sai kibashi kunya agaaban mutane kenan " hhhhh Kay Yaya Babu wando fa kace Allah nagani akwai wando ajikinsa" kut lallaima yarinyar Nan wato harma tsiramasa Ido kikai kikaga akwai wando ko Babu"? A,a walalhi Yaya Ni banceba" uhm tom nidai kinji abin da na fadamiki Kuma wankanma bazanyi ba kiyi abin ki da kanki" a,a dan Allah yaya ka taimaka kamin kaji" ba fa zanyi ba Tun da ke bakijin magana ta inafada Miki magana ki maida abin Wasa" no Yaya ba Haka nake nufi ba Dan Allah kayimin " shikkenan tom kince Allah Amma Bari kiji na fada Miki daga yau idan namiki kishirya zan kaiki wajen da za a koyamiki duk wasu Abu da ya dace Mac茅 ta dingayi, sanna akoyamiki gyra da yadda Zaki dinga kuka da mijinki" uhm uhm Yaya Allah Ni banason wahala bakaga bani da lafiya ba ka dinga jin tausayi n'a mana" uhm AFNAN tausayin naki ne ya sa Haka inajin tausayinki sosai shiyasa ma nake Miki duk abin da kikeso ,babban gatan da z脿nmiki shine na kaiki akoyamiki duk wani abu namace ko kinaso ki zauna Haka su ZAKIYYA suna Miki gorin Baki iya komai ba" a,a Yaya bana so tom shikkenan na yarda Amma Dan Allah ka Bari idan ka gamamin ayki sa茂 ka kaini amma dai ba acan zaka baroni bako" uhm AFNAN acan zan baroki sonake kikoyi abin da Ni kaina bazanyi tsammanin saba" uhm uhm kenan idan ka kaini bazan dinga ganinka ba,kodai yaya baroni zakai bazaka Kara nemana ba kagaji Dani ,indai akan wanan abin da namaka ne kayi hakuri allah bazan Kara Wasa da abba ba" ni ba Haka nake nufi ba AFNAN ay yanzu munyi shakuwar da bazan iya cireki acikin rayuwata ba kanwata Ina jinki araina sosai" a,a Yaya yanakejin kana fadamin kusan abin da Yaya AREEF yake fadamin ,Yaya AREEF har alkawarin bazai taba barina ba yayimin ,Amma sai gashi yatafi inda bazai taba dawowa gareni ba Dan Allah Yaya kada kayimin alkawarin dakasan bazaka iya cikawaba" tayi maganar hawaye na bin kuncinta, a,a AFNAN ba Haka bane Yaya AREEF dakika gani Yana sonki Kuma Yana son farincikin ki,Kuma kinsan duk wani bawa da ubangiji ya halitta sai ya dandani dacin mutuwa Nima bani da tabbacin Zan Kay Nan da minti daya ban mutu ba Haka kema ,Dan Haka kidaina cewa idan nakaiki Zan baro ki acan sanan na hakura da kaiki yau ,Zan jira Nan da sati daya zamu tafi dake London namiki aykin acan daganan Kuma sai na kaiki gurin hajiya Fateema" murmushi AFNAN tayi Tace "to Yaya nayar da Kuma insha Allah bazan Kara da muwa akan haka ba Amma Yaya bazaka auri su gimbiya ba ko"? Dariya ce ta kubucewa AREEYAAN yace" au kemene da muwarki akai" uhm Ni dai Allah kada ka auresu" to meyasa" haushi zanji nafi so na zauna nikadai tare dakai" ikon Allah AREEYAAN yace" azuciyarsa Kuma yace" oh wato itama kishi take tab lallai kam yarinya karama itama ta iya kishi balle kuma nan gaba "afili kuma yace" a,a ayni babuni Babu su yadda kika gansu Haka zakizo kisamesu anan" yauwa Yaya ta fada jikinsa tare da rungumesa.
*IN THE NIGHT*
Dare yayi sosai hakan yasa AREEYAAN baro falo ya dawo dakinsa, bayan ya shigone ya kunna fitila Nan ya samu AFNAN kwance tana faman yin baccinta hankalinta kwance, shima riga da wandon dake jikinsa ya cire tare da dakko rigar doguwa fara ta bacci ya saka, Kwan ya kashe sannan ya karasa bakin bed din ya zauna ,hasken fitilar wayarsa ya kunna ya haskata duk gashin kanta ya rufe mata fuska Dan Haka ya sa hannnsa ya daga gashin zuwa bayanta tsuramata Ido yayi Yana kallon ta cike da jin wani irin Abu Yana shiga ransa sosai murmushi yayi ya dauke kansa ya shiga yimata addu,a Yana tofawa a hannunsa Yana shafewa a jikinta, bayan ya kammala me ya janyo bargo sanna ya kwanta ya rufe su dake lokacin sanyine hakan yasa AFNAN taji dadin rufarnan tayi wani juyi cikin magagin bacci batasan lokacin da ta fada kirjin AREEYAAN ba ta kankamesa, shikuwa AREEYAAN murmushi kawai yayi ya Dada janyo ta jikinsa tare da sa hannu yashiga shafa lallausan gashin kanta dayaketa kamshi,daman dazu yagama wankeshi dayayi mata wanka ya shafesa da turaruka masu dadi da kamshi, Ashe AFNAN ta Dade da farkawa jiyayi Tace" Yaya kaibazakai bacci ba"ga mamaki ya kalleta yazata mafarki take kawai sai yaga idonta a bude " AFNAN Daman ba bacci kikeyi ba" eh Yaya tundazu na Dade da tashi Naga kana shanshanamin Kai me kake shanshanawa?" Ni AFNAN yaushe nashanshana" ? Allah Yaya tun dazu naganka" um to naji kawai kallon kannake Naga gobe wane kalar kitso Zan Miki" ayyo tom shikkenan gobe kenan zakamin kitso dan Allah karkaimin da zafi"Tom shikkenan naji Maza koma kiyi baccinki kinji" Tom shikkenan tafada tare da rufe idanuwanta shima NASA idon yarufe nan take bacci me dadi yayi awangaba dasu .
---
_ 馃拫 *AFNAN* 馃拫______
*Chptar 26*
馃拑馃拑*TO!! TO!! TO!! Shhhh*馃槍 *KUNA INA MASOYA LITTAFIN*馃拫*AFNAN*馃拫WANAN LITTAFIN DABAN YAKE DA SAURAN AFNAN FA AKA FADA MUKU KUNSAN YADDA KUKAJI WANNAN LITTAFIN ZA A KWASHI ROMON DADI ACIKINSA AFNAN LITTAFINE MECIKE DA TARIN ABIN BAN AL,AJANI FADAKARWA NISHADAN TARWA DUK ACIKIN WANNAN LITTAFIN ME SUNA 馃拫 *AFNAN* 馃拫.
*NICE TAKU HAR KULLUM MARUBUCIYAR *鉁嶏笍
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
_*AFNAN*_
_*BY*_
_*HAFSAT UMAR 茒AN GORO*_
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
_*JARUMAI馃挭馃徎WRITER'S ASSOCIATION馃摎*_
_*Marubuciyar*_
1- Burina Mu'azzam
2- Ba Mahaifiyata bace
3- Babana ne sila
4- Ummu Amani
5- Amatullah
6- Zuciyarta
7- Mace Rayuwa
8- Rayuwar 茦as茩anci
9- Mar'atussaliha
10-Babbar sakayya
_And now_
馃拫_*AFNAN*_馃拫
*BOOK TWO*
*Chapter 26*
*WASHEGARI*
BAYAN AREEYAAN sun tashi da safe sun gyra dakin sanan yayi wanka yayiwa AFNAN , BAYAN sunyi wankane AREEYAAN yasawa AFNAN wata bakar abaya wadda tasa aykin farin ston da kwalliya ,saka mata yayi sanna ya dakko gelen ya nada mata BAYAN yagama ya kalleta yace" woww Masha Allah gaskiya kinyi kyau tsaya namiki hoto" tsayawa tayi yayi mata hoto sanna ya ce to muje muci abincin" yaya to kitson fa"? Zan Miki Mana sonake muci abinci sanan sai muyi kitsonko " tom shikkenan daukeni to" indaukeki Nan da falon" eh Yaya " ayko saidai in bazaki tafiba" kuka tasaki tare da faduwa agurin zatai burgima ,cikin hanzari ya rukota yace" sorry Dan Allah kiyi hakuri kada ki Bata kwalliyar ki Maza hau n'a goyaki" share kwallar da tafara tahowa tayi sannan ta hau bayannansa suka tafi zuwa falo, BAYAN sun Shiga falon ya sauketa a kan kujera sa茂 AFNAN ta saki dariya " Arai ya hade yace men茅"? Hhhh yaya Allah ko zanyi kewarka idan baka tare Dani" hmm wato ma kina tsammanin Zaki tafi ki barni kenan " eh Mana Yaya aykai kace zaka kaini na koyi kwalliya da ayki" eh hakane tom shikkenan muci abincin"maza muci Mana AFNAN "tom bani abaki" uhm Naga takaina " meyafaru Yaya ,a,a Babu komai karbi " yashiga Bata abaki har suka ci abincin suka gaba, BAYAN sun gamane ya dakko kibiya da mataji ya zaunar da AFNAN a kasa yafara mata kitso " AFNAN ce Tace" Yaya yanzu idan nagirma zaka na kaini ana min kitso me kyau ko" banfahimta ba yanzu ma ban kaiki gurin kitso ba sai balle kuma Kin fi Haka girma "na aske kan Wallahi, nima zanje na koyo mekayu din ,ke bazani ba ma ni ahaka idan namiki yanamin kyau " tab Ni dai ban yardaba idan Zan nunawa wasu fa " zaro Ido yayi yace " kinunawa wa? Yan gidanan da su Yaya AYAAN" to sannu da kokari ay AYAAN shiyake aurenki dole kice zakina nuna musu ,to Bari ma kiji na fadamiki wallahi babuke Babu mazan gidannan ke harmatan ma.....
" To Amma Yaya Naga ay duk kannanka ne?" Kannen nawa amma ay ba maharraman ki bane "uhm shikkenan yaya duk yadda kace Haka za ayi nifa yau Allah kewar momy nake" "to wace momydin ba ta rasuba"? No Yaya ba momyna ba momy ta gidannan me fada" ayyo nagane tom ay tanan mezata Miki"? Sonake naje gurinta Allah" kije gurinta kuma bakijin tsoro kefa kikace ciwan kai take saki " Yaya nidai inaso naje Sabi da tana sakani nishadi" tom shikkenan tashi Maza ki yafa mayafinki mutafi sai Ni na huce gurin Ammi n'a gaysheta" Kay Yaya Kai kade zakaje gurin Ammi Allah nima sai naje"? Sai kinje Ina"?gurin Ammi inyaso sa茂 muhuce ka kaini gurin momy daganan" Okay Tom shikkenan muje" AREEYAAN ya tasa kanta agaba har kofar dakin Ammi, da sallama dauke a bakinsu suka shiga ,ammi na zaune gefan kujera tana karatun Al,qurani me gurka acikin suratul khfi Aya ta goma, BAYAN takai Nan akaratunta ta tsaya tare da rufe qur,anin ,fuskarta dauke da murmushi ta ce" A,a yan matan son antashi kenan" tayi maganar tana kallon AFNAN wadda ke zaune ta kankame AREEYAAN,"uhm ammi Ina kwana"lafiya klau alhamdulillah ya rigima anan ana yiko" uhm ammi ay bana rigima Ni" tom shikkenan son antashi kenan" eh ammi Ina kwana kintashi lafiya"? Lafiya klau alhamdulillah son kun Yi breakfast"eh ammi yanzu ma nazo Miki da wata mahimmiyar magana Amma Bari naje na Kai AFNAN gurin momy na dawo" gurin momy Kuma yaukuma" eh Nima nayi mamaki nasan baze huce tsokona zaikaita ba" uhm lalkaikam tom shikkenan sai kundawo" sallama sukayi mata suka huce part din momy,itama a zaune suka sameta Dan Haka suka tsuguna suka gaisheta sannan AREEYAAN yace"momy ga tanan Tau Tace anan zata zauna" harara momy ta watsa musu Gaba dayansu AFNAN kuwa ko ajikinta Tace"Ni dai Yaya katafi ka barni anan" batare da yace komai ba ya Mike ya fita, haryaje kofar fita can Kuma sai yadawo yace" AFNAN ki kulafa" cikin masifa Tace" to Zan yanka tane" batare da yace ko Mai ba ya fuce, ayko Yana fita AFNAN ta Dane kancinyar momy tana murmushi" ade Rai momy Tai tare dacewa" Ni sa,arkice ko cinyar uwarkice" eh cinyar uwatace tun fa ay uwar mijina uwatace" to Dan uwarki Ni ba uwarsa bace dagani" Allah bazan dagakiba" kut yanzu idan Banda rashin mutunci irin naki kin Isa kiyiwa Yaya babba Haka ,wato Sabi da Ni kin rainani shine zakizo kimin diban albarka to idanma AREEYAAN dinne ya turoki kizo ki min wannan rashin kunyar uwarki zanci" Kai haba momy kidaina zaginnan saikace ba jikin sarauta ba kodai kema dorin dosano ce ba a gaji mulkiba sa茂 dai takama dashi" zaro ido momy tayi tare da kurawa AFNAN ido tana kallonta cike da mamaki Anya kuwa ita tayi magana ,"ke nikikewa cin mutunci Haka anyama kuwa kekikayi magana"? Eh mana da munawane adakinnan mu biyune dagani sai ke" "karya kike wallahi ke ba mutum bace aljana ce daman daga ganin wannan kyau naki nasan nayi gamo da aljana shegiya me fuskar aljanu" oh dai ni Allah momy ki goyani bacci zanyi " wallahi baki isaba kinrainani katuwa dake zakice wani n'a giyaki ki sauka daga cinyata konayi hurgi dake kasa" uhm uhm Allah bazan sauka ba" bazaki sauka ba ?" Eh "tafada tana murguda mata baki" dukkan karfinta momy tasaka ta tunkude AFNAN saiga AFNAN tafado kasa jikuke kwall ta bige kanta gurin yadan fashe, nan take ta kwalla wata uwarkara AREEYAAN dake zaune afalon ammi suna tattaunawa Akan maganar AFNAN yajiyo ihunta, da sauri dukkkansu suka fito zuwa dakin ,ayko suna zuwa suka samu AFNAN a kwance sa茂 faman burgima takeyi sabar buguwar da tayi" batare da AREEYAAN ya kalli inda momy takeba cikin hanzari ya dauki AFNAN zuwa daki ,itakuma ammi kallonta tayi kawai Tace" hmm Allah ya kyau kicanza hali" kawai abin da tafadawa momy kenan ta tafi" momy kuwa gefan gadonta ta zauna Tace" shegiya nasoma mutuwa tayi harni zatayiwa rashin kunya" ,Bata Dade da zamaba saiga ZAKIYYA Nan tashigo dauke da murmushi akan fuskarta ,kallonta momy tayi Tace "shashasha kawai kina Ina wannan yarinyar zatamin shegantaka" wace ?" AFNAN Mana, "hmm ay momy yanzu daga gida nake nasamo maganinta shegiyar yarinya ta addabi kowa" ta karasa magana tare da fito da wani farin ruwa daga hannunta,'" men茅 kuma wannan kamar ruwa"? Momy ruwan Sha,awa ne "ruwan Sha,awa Kuma ita wannan yarinyar mezatai dawani ruwan Sha,awa "hmm albishirinki" ? Goro " fari ko jaa"? Fari tass" to AFNAN dai *MATA MAZA CE* "ke uwarki ban ganeba mata Maza kuma karfa kiahinki yasa kiyiwa yarinyar mutane sharri" "Allah momy dagaske nake Wai ke Daman bakiji ba lokacin da me martaba yake fada" tab Ina na tsaya naji masifa nacina" Amma to Ke kintabbatar da hakane" hmm ay Sa茂da nasamu mamy n'a gaya mata shine Tace za aduba, to wallahi dai bokanta ya tabbatar yarinyar mata Maza ce" "To sai akaime idan an Bata ruwannan me zai faru"? Hhh momy kenan kizuba Ido Kisha kallo kedai kawai kisamu ki Bata tasha" to Ke meyasa bakimin bayani ba Tun farko ayda ban jiwa yarinyar Nan ciwo ba yanzu idan naje za a zata wani abin Zan sake Yi mata Kuma kinfi kowa sanin wane AREEYAAN bazai taba yarda inason AFNAN ba tunda har nanuna bana sonta" uhm tom shikkenan , yanzu Ina tana can akwance yarinyar"? Eh tanacan ya dauketa shi me mata" yauwa nama San yadda zamuyi baza a taba fahimtar mubane " mezakiyi ZAKIYYA? Karfa kijamin masifa kisa me martaba ya koreni Kinga dama agidannan "yata