Showing 66001 words to 69000 words out of 113152 words
yhu
drink" Al-ameen yace "No No am OK wllh" Khaleel ya koma ya
xauna yana tambayarsa iyalinsa, Al-ameen yace "they're ol fyn,
wai in tambayeka Khaleel" Khaleel yace "OK ina jin ka" Al-ameen
yace "na taba maka wani laifi ne duk xaman mu tare?" Khaleel ya
wara idonsa yace "laifi kuma na me?" Al-ameen ya girgixa kai yace
"na ga ni na damu da kai, kai kam bbu alamar hkn, wae ynxu ace
ga abinda ya faru sae a bakin Umar nake ji, shi ma Najeeb ne wae
ya gaya masa, wae meyasa ka fi ba ma Najeeb din nn Value ne,
ynxu me gayen nn ya tsinana maka throughout life din ka bnda
tsiya, I c no reason to b frndin a guy like him, he is worst, wen I
say worst I mean worst kai ne baka gane ba har ynxu, dat a side
ka gaya min me ya faru, hw manage" Khaleel ya sauke ajiyar
xuciya cike da damuwa yace "wllh don't really no where to start
frnd, OK kaga ni dae nasan we went to party nd of course without
being told I knw I got drunk a can kuma ni bn ce xan sha giya ba
Najeeb ne ya kawo min, so at d end dae I found my self at home at
early dawn, nd of course I started vommittn coz idan na sha giya
over hka yake min, so ina bacci sae Najeeb ya kawo min
magunguna ya fada mata ynda xata ban idan na tashi shknn ya
tafi, ina tashi kuwa ta shigo xa ta ban maganin to a nn ta ga
takardan, kasan Allah Al-ameen ba ni ne na rubuta ba kuma
writtin dina ne jikin takardan" a sanyaye ya karashe mgnr,
kallonsa kawae Al-ameen yake da mmki, can ya sauke ajiyar
xuciya yana murmushi yace "kun taba mgnin saki da wani, misali
ko da wasa kace ae xaka saketa ko kuma makamancin hka" Khaleel
yace "not at all, nasan Ameesha ce ma, coz ita kadae ta iya
rubutuna" Al-ameen yyi murmushi yace "to kafin ka bar gida
ranan kae baka lura sa takarda cikin drawern ka ba?" Khaleel yace
"a ciki fa na dauki wristwatch dina, I saw nothin inside ae bana
barin komae ciki, sae bayan fita na aka sa ka" Al-ameen yace
"uhmm meyasa baka xargi Najeeb ba coz ka ce ya shigo ya bada
drugs a ajiye maka" Khaleel yace "Najeeb kuma, Haba Haba dats d
lst person I will suspect a duniya I knw he can never do dat 2 me"
murmushi kawae Al-ameen yake yana kallonsa yana girgixa kai,
hkn yasa Khaleel ya dan hade rae. A sanyaye Ashnaah ta karaso
falon Abbanta ta durkusa tana kallonsa, Abba ya kalleta yace "ba
kiyi bacci ba" tace "uhn ynxu xan yi" Abba yace "to ya aka yi" ta
dan yi shiru snn a hnkli ta soma mgna kanta a kasa, "Abba dama
wae ashe ba shi ya rubuta wnn takardan ba da na gani abokiyar
xama ta ce ta rubuta ta ajiye a dakin don in gani wae, Abba ba shi
ya rubuta ba wllh" kmr xata yi kuka ta karashe mgnr, da mugun
mmki Abba ke kallonta lkci daya yana murmushi yace "Haba? Ke
wa ya gaya maki?" Da sauri ta dago tace "abokinsa ne ya xo ya
gaya min, wllh Abba ba shi ne ya rubuta ba" ko kadan bata san
lkcn da Abbanta ya mike ba kawae jin saukan wani mari da ya
kusan kai ta kasa tayi, ya kuma kai mata wani marin ta mike a
gigice tana kwala ihu, da gudu momy ta fito, ita kuma tayi ta
kanta, cikin fushi momy tace "meye hka Alhaji me ta maka" Abba
yace "wllh wllh in har wancan dabbar yarinyar bata yi hnkli ba a
gidan nn sae nayi mugun ba ku mmki dama na lura da take
takenta, kuma ko bayan rae na ban yadda ki da ta sake aure ta
koma gun matsiyacin nn ba, Neva" cikin tsawa ya karashe mgnr.
Yana kai wa nn ya nufi dakinsa. Momy ta juya ta nufi dakinsu
Ashnaah ta sameta sae aikin rusa kuka take Ashfah na lallashinta,
momy ta hade rae tace "wani xancen kika xo ma da Abbanki?"
Cikin kuka tace "momy kin ga fa wae yace ba shi ne ya rubuta
takarda...." Tsawan da ya gigita ta momy ta daka Mata tana nuna
ta da dan yatsa tace "wllh idan baki kama kan ki kin shiga hnklin
ki a gidan nn ba xa ki sha mmki na, don uban ki me kike nufi, ko
kin fara hauka ne, to ki kama kan ki, kuma duk me Abban ki xae
maki wllh ko a gyalena don ba ke kadae na Haifa ba da xa ki sa
min ciwon xuciya, sha sha sha kawae" momy na kai wa nn ta juya
ta fice daga dakin.
76.....
Washegari da kyar Ashnaah ta iya tashi da asuba don yin sllh,
duk jikinta yyi mata nauyi, tana idar da sllh tayi duk abinda
tasan take yi snn ta shiga shirin makaranta, a tare suka gama
shiryawa da Ashfah snn suka sauko downstairs don yin break, ita
dae Ashnaah ko ruwan tea bata sa a bakinta ba tana dae xaune ba,
Ashfah da ta fita harkar ta ta mike ta nufi sama don dauko jakar
makarantar ta, a sanyaye Ashnaah ta bi bayanta ita ma ta dauko
Jakarta, bata bi ta kan babban wayar da Abba ya bata tun
shejaranjiya ba nn ta bar sa gaban madubi ta tafi da karamar
wayarta kawae. Falo suka nufa don gaida Abbansu da ya fito a
lkcn ba tare da ya kallesu ba ya amsa snn ya mika ma Ashfah dubu
daya da Dari biyar yace "ki dauki dubu daya ki bata Dari biyar
tunda ke ba driver xae kai ki ba" mikewa suka yi suka bar falon
bayan sun sallami momy, Ashnaah ta shiga mota a sanyaye suka
bar gidan da driver. Karfe biyu saura Ashnaah ta fito daga lecture
ta xa ta samu usman da ke jiranta tun bayan sllhr azahar a waje
ta hade rae tace "ga ni" ya dan yi shiru snn yace "har kun gama
lecture din ne" tace "kmr ya mun ga ba nace maka sae shidda ba
yau, kaga usman kawae kana son ja min mgna ne gun Abbana,
ynxu idan aka ganmu aka je aka fada masa wani mataki kke
tunanin xae dauka a kaina wnn karan, kaga idan har ka san kana
so na ni dae ka fita harkata har in gama karatu indae har so na
kke, tun da burin Abbanmu knn muyi karatu ni da yar uwata"
tana kai wa nn ta daure fuska ta rungume hannayenta, shiru yyi
kawae yana kallonta, can bayan kusan minti biyar ya sauke ajiyar
xuciya yace "to shknn Fateema, I've heard, Allah sa hkn ne mafi
alkhairi i will do as u said, I will wait" sallama yyi mata ya nufi
motarsa ta bi sa sa harara tare sa jan tsaki ta bar wajen. Da
daddare Ashnaah tayi sneakin ta fito ta samu Najeeb dake jiranta a
waje kmr ynda mai gadi ya kirata ya sanar da ita, yana ganinta
yyi murmushi yace "welcm, any good news," girgixa masa kai tayi
tana kkrin danne kukan da ke neman kubce mata tace "nobody is
willing to blive dat, they ol tot it's a lie" kasa daurewa tayi ta
fashe da kukan, Najeeb yyi shiru yana kallonta snn a hnkli yace
"dama kina son Khaleel ashe Fateema, shine kike kuma neman
hanyar da xae sake ki...." Da sauri ta goge hawayenta ta katse sa
fuskarta a daure tace "hka nace maka, har shi yana da abun da xa
a so shi, kai na kawae nake ji ma da aka mayar dani baxawara at
my early age" tana kai wa nn ta juya da sauri ta bar wajen, ya
shiga kiranta da sauri amma tuni ta shige gate yace "shit", gidansu
Khaleel ya nufa, Khaleel ya mike da sauri ganinsa yace "ya kuka
yi" Najeeb yace "no gud news, tsohonta bae saurareta ba hka ma
mum din, she was so depressed, cryn cryn" a hnkli Khaleel yace "re
yhu serious" Najeeb yace "wllh kuwa, wae ku da kunsan kuna son
junanku ku ke ta wani ja ma juna aji aka ki xaman lfya kullum
cikin fada ku ke, to ynxu da kuka rasa juna ae kun ga value din
junan ku," A sanyaye Khaleel yace "ni ne na kamu da sonta da
ddewa but ita nasan bata so na, bna ma gabanta u knw" Najeeb ya
xaro ido yace "in ji wa bata sonka, kullum naje bata da aiki sae na
kuka, is she just cryn for cryn sake or wat, kuma da bata son ka da
wllh baxata saurareni ba bare har ta yi ma iyayenta magana, duk
kun kamu da son juna kuna can kuna hauka baku sani ba, nafi
ma tausaya mata wllh, don ita yarinya ce ssae gashi xuciyarta xae
wahala" dariya Najeeb ke yi har da dafe kai yace "amma so bae ma
Khaleel da Fateema adalci ba, ya kai su ya Baro ba tare da sun
lura ba" kallonsa kawae Khaleel ke yi har ya gaji don kansa ya
daina dariyan, a hnkli Khaleel yace "it seems funny ryt" Najeeb
yace "not at all, ynxu ya kke ganin xa ayi kuma, am alwayz dia 2
help yhu frnd" Khaleel ya sauke ajiyar xuciya yace "ganinta kawae
nake son yi" Najeeb yace "dats vry simple kawae ka je gidan nasu
kayi ma mai gadi mgna nn da nn xae kirata ta fito hka muke yi" a
hnkli Khaleel yace "baxa ta fito ba idan ta san nine" Najeeb yace
"says hu? Ynda take nemanka ido rufen nn me xae hanata fitowa
kawae kai dae ka je, kuma ai ba cewa xaka yi kai bne, kawae Ca
xaka yi ayi maka sallama da ita nn take xae kirata kuma xata yi
tunanin ni ne ta fito " Khaleel yyi shiru snn ya dafe kansa yace "to
Allah yasa ta fito" Najeeb yace "in' sha Allah ma xata fito, kae wae
ashe su twin ne baka taba gaya min ba Khaleel" tsaki Khaleel yyi
ya mike ya nufi bathroom kawae.
Karfe takwas da rabi na dare Khaleel ya isa gidansu Ashnaah, da
kyar iya ya fitowa daga motar Najeeb da ya xo da, ya nufi gun
mai gadinsu don nesa da gidansu yyi parkin, suka gaisa da mai
gadin snn ya gaya masa warce yake nema, mai gadin yace to Bari
a kirata, komawa Khaleel yyi ya jingina jikin motarsa xuciyarsa
na bugawa, ba a dau lkci ba ta fito da hijab dinta har kasa, a
sanyaye take tahowa ya kafa mata ido ganin ynda ta rame duk ta
xama kmr ba Ashnaah ba, har ta karaso inda yake bata san ba
najeeb bne don bbu haske gun da yyi parkin, ta tsaya dan nesa da
shi ta rungume hannayenta tace "gani"
77.....
Kasa ce mata komae Khaleel yyi, hkn yasa ta dago kai tana
kallonsa, cak taji komae ya tsaya mata tana kallonsa don bata
taba tunanin gninsa a lkcn ba, nan da nn ta saka kuka ta juya da
sauri xata bar wajen ya rikota da sauri ya rungume ta, kuka ssae
take a jikinsa har da shessheka, ya runtse idonsa don bae son jin
sautin kukan nata, ganin ba shiru xata yi ba ya sa ya dago kanta
a hnkli murya can kasa yace "ni na sa ki kuka koh? Baki son
ganina na sani...." Da sauri ta mayar da kanta kirjinsa tana ci
gaba da kukanta, a hnkli ta ji yace "am sorry fateema, ni ban sake
ki ba, y on earth will I do dat bayan nasan ina son ki y?" Kasa ci
gaba yyi sbda tokarewa da muryarsa yyi, da kyar ya iya ci gaba
yace "ina son ki fateema blive me, I luv yhu with ol my heart, I luv
everything about yhu I knw I can Neva be without yhu, I so luv
yhu fateema, I Neva gave yhu a divorce letter yhu re still my wife"
kuka ssae Ashnaah take ta ma rasa me xata ce masa, dago kanta ya
kuma yi yana kallon kyakkyawan fuskarta da ya wanke da
hawaye, shi ma ta ga hawayen a fuskarsa ya sa hannu ya shiga
share mata hawayenta yana kallon cikin idonta, amma kmr sake
tunxurata yake sae kuka take ssae, lumshe ido yyi ya jawota
jikinsa lkci daya ya saka bakinsa cikin nata a hnkli, nn da nn
kukan da take ya dauke, ya juyar da ita a hnkli ya jinginar jikin
mota ya shiga kissn dinta kmr an aikosa, kasa hanasa tayi ta
runtse ido, lkci duk ya kashe masu jiki ganin tana neman sulalewa
kasa don kasa daukarta kafafuwanta suka yi yasa yyi saurin
dagota ya cire bakinsa a nata ya rungunmeta ssae ita ma hka, sun
fi minti biyar a hka idonta a lumshe, a hnkli taji yace "ki tausaya
min fateema ki dawo gidana a matsayin matata, in gwada maki
irin son da nake maki plss" nn da nn ta fara wani sabon hawayen,
da kyar muryarta baya fitowa tace "Abbana baxae yrda ba" ya
jinginar da ita jikin mota yana kallon fuskarta ta sunkuyar da kai
da sauri, kmr warce ta tuna abu ta xabura da sauri tace "ni xan
wuce kar a ga bana gida" bata jira cewarsa ba ta juya da sauri
xata bar wajen ya rikota a sanyaye yace "plss ki gaya min inda xan
dinga ganin ki" ta daga kai tana kallon idonsa da ya kada yyi ja,
ta sunkuyar da kai da sauri, a hnkli tace "sch" bata jira cewarsa ba
ta fixge hannunta ta nufi cikin gida da sauri, Khaleel ya fi minti
goma a cikin motar ya kasa barin wajen ya hade kai da steering,
daga karshe dae yyi karfin hali ya tada motar ya ja ta da kyar ya
bar anguwar.
~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar
78.....
Washegari da rana Ashnaah na fitowa daga lecture da frnds dinta ta hango motar Khaleel, dauke kai tayi da sauri, tayi kmr bata gansa ba tana ci gaba da tafiyarta kawayenta na biye da ita a baya, khaleel ya bi ta da kallo ya ga ta nufi wani cafeteria ta xauna ta ciro littafinta ta ajiye gabanta su ma duk frnds din nata suka xaxxauna, kasa fitowa yyi daga motar don ba habit dinsa bne bin mace but ya xama dole ya bi fateema, bude motarsa yyi daga karshe ya fito rike da wayarsa ya nufi cafeterian da suke xaune cikin tafiyarsa ta kasaita, da yake duk yawanci an fito daga lecture duk yan mata suka rakasa da kallo tsabar haduwarsa gashi kananan kaya ne jikinsa, ko kadan Ashnaah bata lura da ya fito ya biyota ba, don idonta na kan littafin hannunta duk da hnklinta gaba daya ba kan littafin yake ba, muryar Aisha taji tace "waow waoww kun ga wani hadadden guy, kai wllh wnn yyi ba karya" da sauri Ashnaah ta dago kai don ganin wani guy ne wnn sanin halin Aishan don da wuya ka ji ta ce namiji na da kyau kullum cikin kushe duk saurayin da ta gani take, wani mugun faduwa gaban Ashnaah yyi suna hada ido da Khaleel daga nesan da yake, yyi mata wani mugun kwarjini, bata taba tunanin Khaleel ya kai hka wajen haduwa ba, tasan dae yes he is handsome but bata yi tunanin to this extent ba don Khaleel ya hadu ne ba karya, da kyar Ashnaah ta iya dauke idonta daga kallon da take masa, hka kawae taji ranta ya baci ganin ynda yan Mata ke ta wani kallonsa, wae har da su Ummi abinda ya kuma kular da ita knn, ta sunkuyar da kanta ta hade rae ta ci gaba da kallon littafin gabanta, da kyar Khaleel ya iya karasowa inda suke don shi kansa sae ya ji wani iri ynda ake kallonsa da rana tsaka, Maryam tace "kai gun wa xae xo a nn" Ashnaah dai bata tanka su ba don ranta ya gama baci tunda tasan sun san shi ae, Khaleel ya karaso yana kirkiran murmushi yace "sannun ku ladies" duk suka amsa mashi bnda Ashnaah, kallonsa gaba daya suke da mmki don sae a lkcn suka ganesa, Ummi tace "lah ashe kai ne ina yini" ya amsa da fara'a yana tambayarta ya karatu, Aisha da ta ji kmr ta nutse kasa don kunyan Ashnaah tana sussunkuyar da kai ta gaishesa ya amsa yana mata murmushi, Haba no wonder shi yasa Ashnaah bata tanka su ba, mikewa duk suka yi sbda kunya xa su bar wajen, Khaleel yace "haba ku yi xamanku ni ba dde wa xan yi ba, I will b off soon" Aisha dae taki xama tace xata dauko abu a class ta samu ta bar wajen da sauri, Ummi da Maryam ma cikin dubara suka bar wajen, sae a snn Ashnaah ta dago kai fuskarta a daure sae taga wae duk yan matan wajen kallonsu suke, wasu na gulma, mayar da kanta tayi kan buk dinta don bata son su hada ido da Khaleel da ya kafa mata ido, a hnkli taji yace "ina yini" kasa amsa masa tayi ta dago tana kallonsa suna hada ido ta sauke idonta da sauri, taji yace "u re uncomfortable ryt?" Bata ce komae ba ta kuma kallonsa, murmushinsa mai kyau ya sakar mata murya can kasa yace "me yasa ba ki sa Nikaf ba yau" nan ma bata ce masa komae ba, bae kuma cewa komae ba har na kusan minti takwas, mikewa yyi a hnkli yana kallonta a sanyaye yace "shknn bari in tafi, seems ina damun ki koh Fateema" daga kai tayi tana kallonsa ita ma jikinta yyi sanyi, murmushi yyi mata yace "gobe xan xo" bae jira cewarta ba ya juya da sauri ya bar wajen, mikewa tayi jiki ba kwari ta dauki jakarta ta bi bayan sa, kusan a tare suka iso motarsa, ya juya yana kallonta, bata Bari sun hada ido ba ta xaga ta bude bck seat shiga, shima ya bude seat din bayan ya shiga yana kallonta, da kyar ta iya bude baki tace "ina yini" murmushi kawae yake, hkn yasa ta dago kai ta galla masa harara fuskarta daure, dariya ya shiga yi yana kallon cikin idonta, Ashnaah tayi shiru tana kallonsa a sanyaye don bata taba ganin dariyarsa ba sae wnn vry moment din, lkci daya shima ya daina Dariyar yyi shiru yana kallon cikin nata idon, murmushinta mai kyau tayi lkci daya ta sauke idonta kan long fingers dinta ta shiga wasa da su, bae taba ganin murmushinta ba shima sae wnn vry moment din, a hnkli ya matso kusa da ita ya dago kanta yana kallon kyakkyawan fuskarta, rungunmeta yyi murya can kasa yace "I love yhu wife" lumshe idonta tayi ta daura kanta kan kirjinsa tana shakar kamshinsa me ddi, kmr warce ta tuna abu kuma ta janye jikinta daga nasa tana kkrin bude mota ta fita tace "drivernmu xae xo daukana ynxu" ya rikota da sauri ya marairaice mata yace "plss ki