Showing 15001 words to 18000 words out of 30989 words

Chapter 6 - Ido Hu?u Book One Complete Hausa Novel

za su saSa mata ba don kuwa sun san ?aramin Aikin Sarki Abraham ne ya sa a Jefe su Win ko a Rataye su.
Hadima Fateema ta karSi Tray ?aya Zuciyarta fess sai dai ta na fargabar shiga cikin kar ta kofsa don ta fiye rawar jiki ita ma kanta shaida ce.
Ayra ce a gaba Hadima Fateema a baya su ka shiga da Sallama, bayan anyi musu izinin shiga su ka dire Abincin akan wani makeken Teburi na ?irar jan Katako wanda su Sarki Abraham su ka yiwa Da'ira.

(Akwai sauran Kodumo fa MY PEOPLE=??)

Paid Book

Book 1 VIP 300 NOMARL 250.

Don ?arin bayani 09079885632
_____________________________________

*SALMAISH* Special DATA


*GARA?ASA Kar ku bari ayi ba ku=؃?
MTN 500 MB 150. 1GB 280.
2GB 550. 3GB 840
4GB 1,100. 5GB 1,380

AIRTEL 500 MB 160.
1GB 290. 2GB 580.
3GB 870. 4GB 1,150
5GB 1,450

GLO. 500MB 170
1GB 300. 2GB 600
3GB 900. 4GB 1,200
5GB 1,500

9MOBILE. 500 MB 130
1GB 250. 2GB 500
3GB 750. 4GB 1,000
5GB 1,250
........................................
Account No: 8067123232

Account Name: Halima Ukashatu Abdullahi

Bank Name : Opay Bank

WhatsApp Number or Call: 09079885632
_________`_______________`____________

_Akwai ingantaccan maganin
_*infection*_
_Muna da magungunan sanyi sadidan! wanda yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye! infection yana karya garkuwar jikin dan Adam yana dakusar da kowace irin mu'amula mussaman ga ma'aurata, sanyi ko wane iri kike/kake fama dashi da izinin Allah idan anyi amfanin da irin maganinmu za'a dace_ _*SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI*_





*INDO*
[6/22, 8:13 PM] Salmaish Business Center C.E.O: *IDO HU?U*

Free Page
Book 1 Ep 9 Shafi Na Tara


*A.A (INDO CE..)*


ELEGANT ONLINE WRITER'S

Paid Book

Book 1 VIP 300 NOMARL 250 Idan Kati ne 300.

Don ?arin bayani 09079885632
____________________________________


Khayra
Bayan sun ajiye su ka koma gafe su ka tsaitsaya kamar waWanda aka dasa a gurin.
Hadima Fateema sai tsitstsilla ?an Idanunta wanda su kaWai ake gani a fuskarta ta ke yi. Quraish ne ya ?are musu kallo sannan ya ce "Ya akai yau Fuskokinku a rufe?" Ayra ta kalli Hadima Fateema cike da son sanin abin faWe "Ranka-yadaWe hakan Tsarin Jakadiya ne, sannan ta ?ara umartarmu da cewa mu kauda idanunmu daga Kallon Manyanmu" cikin sauri ta yi maganar gami da Dur?usar da kanta, kasancewar Canja Murya ta ke yi yasa ba wanda ya yi tunani itace, su ka ci gaba da sabgoginsu. Ayra kuwa Satar Kallonta ta ke yi, zuwa yanzu ta fara tsorata da lamarin Fateema Zuciyarta ta na gaya mata akwai matsala.
"Shugaba ya maganar Auren Yarima? ni fa ina da wata shawara" Quraish ne ya yi maganar fuskarsa Wauke da murmushi "Mu na sauraronka" Sarki Abraham ya faWa idanunsa akan Abinci, "Ina ganin kar ka ce ?as?antacciya za ka Aurawa Yarima domin kuwa Idan ka haWa Ala?a da wani Sarkin hakan zai ?ara Waukaka Darajarka ka ga Mun ?ara samun Abokan HulWa kenan, sannan Dukkan Dukiyarsu Za mu shiga cikinta za mu gane Sirrinsu" Nazari su ka yi kafin Waziri ya yi Karaf ya ce "Alhamdulillahi, Ai wannan shawara ce me matu?ar kyau da amfani, Sarki ai ina ganin Wata sabuwar dama ce ta zo mana." Sarki Abraham ya yi murmushin manyance sannan ya ce "Hakane Waziri, Malam Quraish wannan shawara taka an ji daWinta sosai, don haka zan shirya zan je da kaina Wajen Sarki Hashim, zan nemi ya bani ?arsa, kun ga dama sau Waya mu ka taSa HulWa da shi daga nan kuma ya gujemu zan je masa da nufin Sasanci, in bai amince ba akwai Masarautu da yawa." "Wannan haka ya ke" FaWar Waziri, Quraysh ya ce "Hatimin Wannan Masarautar da mu ke nema, an samu wani Tsoho da ya santa sosai mun samu Hatimin a Gurinsa, in an ba ni dama zan buWe shi." Sarki Abraham ya jinjina kai, Waziri ya ce "A mi?o abin sha." cikin sauri Fateema ta zabura za ta nufi gurin dan kuwa ta so ganin wane irin zane ne a jikin Hatima ko an rubuta sunan Masarautar, Waziri ya dakatar da ita da cewa "?ayar ta zo." Cike da takaici ta koma baya, Ayra ta murmusa kafin ta nufi Teburin ta harhaWa abin da za ta haWa, "A wannan Sashin Dukiyar Masarautar take amma an gineta ne a ?ar?ashin ?asa, yanzu abin da ya rage mana shine nemo hanyar da ?ofar Shiga ?asan take, idan mu ka gane haka cikin sau?i za mu isa ga Dukiyar sai mu aiwatar da abin da za mu aiwatar" Quraish ne ke zaiyano jawaban dukansu su na saurara "Wato Quraish ka taka babbar rawa a cikin wannan aikin don haka a ninke Hatimin yanzu ba ta tashi ake ba, ina son kawar da idon Ma?iya daga kaina kafin na aza wannan aikin, don sai mun fi yin abin da ya dace kuma cikin Sirri, A ci Abinci sannan a tashi haka sai gobe mu ci gaba da Tattaunawa" FaWen Sarki Abraham. Ya na gama magana Quraysh ya NaWe Hatimin su ka koma kan Abinci, sai lokacin aka bawa Fateema damar matsowa gurin, har su ka gama su na tattauna yadda za'a tsara Auren Yarima Salah da yadda za'a zo a yi na Yarima Rooh ba tare da kowa ya gane Auren don wata Manufa aka yi shi ba.

Sai da ta sauke Ajiyar Zuciya bayan ta fito daga ?akin Tattaunawar, ba ta zame ko'ina ba sai Sashin Yarima Salah.

Moomin
Akhi Usman, Jakadiya Gameela, Suna tsaye a wani sa?o Akhi Usman gabaki Waya ya rasa ta ina zai fara yi mata zancen, ZumSurar baki ta yi ta ce "Na gaji da jiranka Usmana, ni ka ga tafiyata." cikin sauri ya ce "Ki yi ha?uri maganar ce akwai Duhu a cikinta amma nasan za ki gane me nake nufi" "To ka faWa in ji mana" ta yi maganar a ?agauce, wani ?ulli ya mi?a mata kafin ya ce "Wannan na ke son zubawa a Abincin Sarki Zunnur" "Subhanallah!!!" Ta faWa idanunta a warwaje ta na kallonsa, "Da gaske nake ba da wasa ba, Ina son ganin bayansa, don haka na nemi temakonki, na san kema ba kya ?aunarsa, idan kuma ba ki amince ba shi kenan nima zan tona miki asiri, ai nasan ki na yiwa Sarki LaSe idan ya na magana da Matarsa Ko Abokanansa Manyan Masarautar, kin ga daga lokacin kwananki ya ?are ni kuma sai a ?anta ni" Jikinta ne ya fara rawa ta yi ?asa da murya sannan ta ce "Akhi Usmana ai wannan abu bai yi zafin haka ba, yanzu abin da za'a yi ka kawo wata Dukiya mai laushi da tsoka sai a san yadda za'a yi." Ya yi Murmushi lokaci guda kuma ya murtuke fuska, "Ba na son wasa, ba na son yaudara, ba na son cin Amana, ba na son Rashin cika aiki, Mun yi Al?awari wa juna na Soye sirrinmu da kuma cikawa juna aiki, zan ba ki Dukiya za ki Ban Ran Sarki Zunnur" "Kamar an gama ne Akhiee Usman, amma ina za ka samu Dukiyar? kuma da sharaWi fa don sai an biyani zan yi aiki" "Ba ruwanki da inda zan samu Dukiya, sannan na yarda zan baki Kaso ?aya da Rabi idan kin kammala zan ?ara miki" ta yi dariya gami da soke tsumman ?ullin a jikinta ta ce "Ina son Dukiya Kimanin Kilo Bakwai." a Wan razane ya ce "Kilo Bakwai? kinsan dai ni talaka ne ba ni da gata sai Allah." "To ai ka gama magana Usman, ai tinda ka ri?i Allah ka gama komai, kawai ka je ka nemo ka kawo ka ji??, na yi sau?i ma ka kawo Kilo Shida, ran Sarki guda fa ka ke nema ai na ma yi ?o?ari ga Waukar kasada da na yi" "To mu ?ara haWuwa anan, idan na samu Dukiyar Zan yi wasi?a Salma Noor za ta kawo miki sai mu haWu" "To sai na ji ka, ka samo da wuri fa don ina bu?atarsu" ta faWa gami da yin gaba, Akhi Usman ya sauke ajiyar Zuciya gami da godewa Allah da ya bashi damar samun kanta cikin sau?i.
ya na komawa Sangarensu ya tarar Ummu Noor ta gama dafa musu Abinci ya zauna sannan ya Wauki ruwa ya sha, "Ina Salma?" tambayar da ya yi wa Ummu Noor kenan, "Ai tin da ka fita tin sanyin Safiyar nan ban ?ara ganinta ba ka na fita ta fita itama, kuma ba ta gaya min inda za ta je ba, sai dai ka san duk nisan kiwonta ba ta wuce cikin Dazukan nan" ya jinjina kai, zai fara cin Abincin ta shigo Hajaran-majaran sai numfarfashi take yi, ta na gaba Kyanwarta (Magenta) ta na binta, a ?asa ta kwanta warwas sannan ta fara warware Rufin da ta yiwa fuskarta. Cikin sauri Ummu Noor ta yo kanta ta na cewa "Lafiya kuwa Nor?" "Daji na duba sai gobe zan koma, na tsara komai sai cika aiki, Abu Noor Kilo nawa Jakadiya Gameela ta ke so??" ya ce "Maza karSi ruwa gun Ummu Noor ki sha, idan kin samu nutsuwa sai mu yi maganar." karSar ruwan ta yi ta Wan ?urSa sannan ta gyara zama gami da cewa "Abu Salma ai ba ni da nutsuwa in dai har ban cika maka burinka ba, kawai ka faWa min." "Kilo Bakwai ta ce amma yanzu ta dawo Shida, ni a Nazarina ma ba za ta yarda damu ba" Noor ta murmusa kafin ta ce "Ni dama nasan za ta amince sabi da tsohuwar Munafuka ce, ka ga dai ta fi nuna son Sarauniya Ameena akan kowa amma in da ita mu ka ce ta kashe indai mu na da Dukiya sai ta kasheta." Ummu Noor ta ce "Shi yasa na ke tsoron Kaidin ?an-adam Noor, ku ma dai ina so ku bi rayuwarku a hankali kar mu shiga Tara ba Uku." "Kar ki wani damu kanki" Noor ta faWa gami da janyo Abinci.

Sarauniya Ameena da Gimbiya Zaina su na zaune su na hira Hadimar Sarauniya Hakima ta shigo da sallama, kallo me kama da na tsana Gimbiya Zaina ta ke watsa mata, Sarauniya Ameena ta ce "Allah i sa lafiya." ta na dur?ushe kan guiwoyinta, hannunta ri?e da Tray wanda aka ?era da Ruwan Azurfa, "Sarki Zunnur ne ya aiko ni in kawo wa Gimbiya wannan" ta faWa a ladabce, "Wace Gimbiyar? wacece wata Gimbiya ko dai Yarima Rayan aka ce miki???'' Gimbiya Zaina ce ta yi tambayar cike da mamakin Aiken. "Gimbiya Zaina aka ce Ranki-yadaWe" za ta ?ara magana Sarauniya Ameena ta ce "A mi?o Sa?on sannan a cewa Sarki Gimbiya ta Amsa." da kallo Gimbiya Zaina ta bi ta cike da takaici, Hadimar ta ?araso ta kawo Tray Win Sarauniya Ameena ta karSa ta ajiye gefe sannan ta shiga warwarewa. Kaya ne na garari masu matu?ar kyau da tsada, sun sha Adon Sarauta, sai Sar?a da Warwaro da sauran kayan Ado. Idanun Gimbiya Zaina ne ya sauka kan Ninkakkiyar Wasi?ar da ke kan Tray Win, cikin sauri ta ce "Ummi ki duba Wasi?ar nan" Sai a lokacin ma ta lura da ita, cikin sauri ta warwareta ta fara karantawa a sarari "Ki sa kayan Ki zo ?aramar Fada Mijin da za ki Aura ya zo ku gana" wani mugun tashi ta yi Zuciyarta na tsalle, cikin rawar Murya ta ce "Niii!! Ummi ba na gaya miki ba, na san dama Ba ya taSa ?ulla Alkairi sai Sharri!" ''Kar ki ?ara faWen haka akan Mahaifinki, yau karo na farko ki yi masa biyayya tinda Mahaifinki ne ai ya cancanci haka" "Bazan iya ba!!!" ta faWa a kausashe Zuciyarta na wani irin turiri da tafarfasa


*SALMAISH* Special DATA


*GARA?ASA Kar ku bari ayi ba ku=؃?
MTN 500 MB 150. 1GB 280.
2GB 550. 3GB 840
4GB 1,100. 5GB 1,380

AIRTEL 500 MB 160.
1GB 290. 2GB 580.
3GB 870. 4GB 1,150
5GB 1,450

GLO. 500MB 170
1GB 300. 2GB 600
3GB 900. 4GB 1,200
5GB 1,500

9MOBILE. 500 MB 130
1GB 250. 2GB 500
3GB 750. 4GB 1,000
5GB 1,250
........................................
Account No: 8067123232

Account Name: Halima Ukashatu Abdullahi

Bank Name : Opay Bank

WhatsApp Number or Call: 09079885632
_____________________________________

_Akwai ingantaccan maganin
_*infection*_
_Muna da magungunan sanyi sadidan! wanda yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye! infection yana karya garkuwar jikin dan Adam yana dakusar da kowace irin mu'amula mussaman ga ma'aurata, sanyi ko wane iri kike/kake fama dashi da izinin Allah idan anyi amfanin da irin maganinmu za'a dace_ _*SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI*_





Ayeesha Abdulkareem
*INDO*
[6/22, 8:13 PM] Salmaish Business Center C.E.O: *IDO HU?U*

Free Page
Book 1 Ep 10 Shafi na Goma


*A.A (INDO CE..)*


ELEGANT ONLINE WRITER'S


*(An fara Payment, Ku yi sauri ku lallaSo ku biyoni ta wannan Number=?I??s? Mutum Goma 10 Masu Payment na Farko akwai Rahusa da GaraSasa gareku, Kar ku kasance na 11 Lokacin Rahusa ta tsere @&, sai na ji ku, INDO CE=??)*





''Ki gane me na ke nufi mana, sa kayan da zuwanki Fadar ai ba ya na nufin anyi Auren ba, ki manta da shi kawai, ki sa kayan ki je" Sarauniya Ameena ce ke magana fuskarta Wauke da wani Wan murmushi me tarin ma'anoni. "Amma zan yi ne kawai sabi da ke'' Gimbiya ta faWa gami Wora kallonta akan kayan, Sarauniya Ameena ta ce "Dama ai don ni Win na ke so ki yi ba don wani abu ba" mi?a mata kayan ta yi gami da mi?ewa ta ce "Ki shirya yanzun nan na raka ki, ina Wan zuwa" bayan Gimbiya ta karSi kayan Sarauniya Ameena ta fice daga Turakar, Cike da takaici ta shirya sannan ta koma ta zauna ta na jiran dawowar Sarauniya Ameena, ta Wan Wauki lokaci ba ta dawo ba sannan ta shigo da sallama hannunta Wauke da wani Wan?aramin Tray Cike da kayan Marmari iri da kala, Gimbiya ta na ganinta ta mi?e ta na cewa "Na daWe ina jira." "Kin ga abin da na tafi nema, ki ri?e a hannunki idan mun je sai ki kai masa" KarSa ta yi ta na Wan murnushi kafin ta ce "Duk da cewar shine Mahaifina amma bai san wacece ni Ba" Sarauniya Ameena ma ta murmusa sannan su ka rankaya zuwa ?aramar Fadar Sarki.

Munwaz
Bayan Yarima Jayden ya shirya tsaf sannan su ka kama hanyar ?asar Sarki Zaywan. Gimbiya Rubaina kamar ta bi shi sai sharar ?walla ta ke yi, Findu da Sarki Zamwal ke ta aikin rarrashinta, Yarima Jayden kuwa Zuciyarsa duk ba daWi haka ya tafi, Tafiyar ba ta wuni bace ba ta kwana ?aya ba hakan yasa dole sai su na yi su na sauke Zango, kasancewar sun tafi da kyakkyawan guzuri ya sa ba wahalar Abinci.

Khayra
Ya na zaune kan Sallaya ya idar da Sallar Nafila ya na Du'a'i ta shigo da sallama, ba ta bari ya amsa ba bare ya bata izinin shigowa, sai da ta zo gaf da shi sannan ta dur?usa, ganin ya haWe hannunsa ya na Addu'a ya sa ta yin shiru itama ta Waga nata, bayan ya Kammala ta yi saurin cewa "Salamu Alaika" "Wa'alaikissalam! daga ina haka?" jiki na rawa ta ce "Daga gurin Tattunawar su

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login