Showing 24001 words to 27000 words out of 30989 words

Chapter 9 - Ido Hu?u Book One Complete Hausa Novel

MTN 500 MB 150. 1GB 280.
2GB 550. 3GB 840
4GB 1,100. 5GB 1,380

AIRTEL 500 MB 160.
1GB 290. 2GB 580.
3GB 870. 4GB 1,150
5GB 1,450

GLO. 500MB 170
1GB 300. 2GB 600
3GB 900. 4GB 1,200
5GB 1,500

9MOBILE. 500 MB 130
1GB 250. 2GB 500
3GB 750. 4GB 1,000
5GB 1,250
........................................
Account No: 8067123232

Account Name: Halima Ukashatu Abdullahi

Bank Name : Opay Bank

WhatsApp Number or Call: 09079885632
___________?____________?__________

_Akwai ingantaccan maganin
_*infection*_
_Muna da magungunan sanyi sadidan! wanda yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye! infection yana karya garkuwar jikin dan Adam yana dakusar da kowace irin mu'amula mussaman ga ma'aurata, sanyi ko wane iri kike/kake fama dashi da izinin Allah idan anyi amfanin da irin maganinmu za'a dace_ _*SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI*_





Ayeesha Abdulkareem
*INDO CE..*
[6/22, 8:13 PM] Salmaish Business Center C.E.O: *IDO HU?U*

Free Page
Book 1 Ep 14
Shafi na Goma Sha-huWu


*A.A (INDO CE..)*


ELEGANT ONLINE WRITER'S


*(An fara Payment, Ku yi sauri ku lallaSo ku biyoni ta wannan Number=?I??s? Mutum Goma 10 Masu Payment na Farko akwai Rahusa da GaraSasa gareku, Kar ku kasance na 11 Lokacin Rahusa ta tsare @&, sai na ji ku, INDO CE=??)*





Za ki tsaya kallon ruwa kwaWo ya yi miki ?afa, Zuciyarta ta raya mata, dawowa ta yi haiyacinta ta ri?e ?ugu ta na tunanin ta inda za ta fara, Wan shafar dokin ta yi kafin ta ce "Ka yi ha?uri zan tafi na barka a Dajin nan, ba lallai ka ?ara ganina ba ma.'' mayafinta ta cire ta haWa da ?an komatsenta ta Wora akan wata babbar bishiya yadda ba wanda zai iya lura da su. barbaza gashin kanta ta yi sannan ta sunkuyawa ta fara tafiya cikin sauri, lokacin da ta isa ?ofar Masarautar ba su fi sauran Mutum ashirin ba, cikin sauri ta turmutsa tsakiyarsu ta na zazzare idanunta wanda gashinta bai bada damar a gansu ba. cikin sa'a ta wuce sukuf ba tare da an ankara ba sai dai abin da ya tashi hankalinta wani babban Waki me mugun duhu ta ga an watsa su, sai da aka gama zuba su tas sannan aka ja ?ofa aka gar?ame, takaici da ba?in ciki kamar ya kasheta, ita kaWai sai rafka tsaki ta ke yi.

A tsakiyar Masarauta kuwa kiWe-kiWe da raye raye ake yi sabi da murnar dawowar Yarima Jayden, Sarki Zamwal ya sha giya har ta yi masa karo amma ya ?i ya dena sha, Gimbiya Rubaina anci ado iya Ado sai murmushi ta ke yi ita kaWai, ta na ganinsa ta mi?e ta wani zuba masa ido kamar wanda ba ta taSa gani ba, bai bi takan kowa ba ya nufi inda take ya tsaya a gabanta su na fuskantar juna, hawayen farin ciki ne suka kwaranyo kan guskarta, ya murmusa gami da cewa "Ba na dawo ba? me yasa za ki yi kuka ko ba ki so na dawo ba ne?" rungumeshi ta yi da ?arfin ta yi wani lakur sai sauke ?ar ajiyar Zuciya take, shi kuwa Yarima Jayden shauki ya gama Wibarsa ya wani lumshe ido ya na shafar gadon bayanta. Findu ce ta katse su da cewa "Mu ba za a kula mu ba?" Juyowa ya yi ya na murmushi ba tare da ya yi magana ba, ta murmusa gami da cewa "Ka je kai wanka ka shirya sabi da Shagalin da Sarki ya shirya." gyaWa kai ya yi kafin ya kalli Rubaina da ta bi ta ma?al?ale shi, "Rubai mu je ki shirya ni" ya faWa murya ?asa-?asa.
Janye jikinta ta yi daga nashi sannan ta ri?e masa hannu su ka yi ciki.


Moomin
komai a yamutse yake har yanzu.
Sarauniya Hakima Sabi da takaici ta kasa ma fitowa daga Turakarta, ko me za ta yi a ciki ta ke yi, duk wanda ya nemeta sai ta ce ba ta da lafiya.

Sarauniya Ameena
Cikin takunta na ?asaita ta yi sallama a Turakar Sarki Zunnur, ya amsa sannan ya kauda kai, Ta ?araso ta zauna a gefensa ta zuba masa idanu, ta Wan Webi lokaci kafin ta ce "Shugaba! na san abin akwai Sacin rai, amma don Allah ka yi ha?uri, raina ne ya Saci shi yasa na yi gangancin marin kyakkyawar Fuskarka a gaban Jama'a, Tuba nake Me Martaba." ya murmusa kafin ya ce ''Ba ki da laifi Sarauniya Duk yawan laifin nawa ne, domin Darajarki ta fi ?arfin zagi ko da a bayan idona bare a gabana." ta saki wani ?asaitaccen murmushi gami da cewa "Na san ba za kai fushi da ni ba, amma ni ina fushi da kaina, kuma Sarauniya Hakima itace ta assasa komai." "Nasan da hakan Sarauniya, ai ba ta yarda da magana ne da ba ta aikata ba. "To yanzu meye abin yi? ka ga dai ido da ido Gimbiya ta gudu, gashi kimarka ta zube a gaban Mutane, gaskiya abin baiyi daWi ba, yanzu haka Duniya za ta kalleka a matsayin mara Daraja, ba ka dace da hakan ba, gaskiya in da nice kai sai na ajiye Sarautar ko kuma na kulle kaina a ?aki, musamman ma da ba ka da lafiyar nan ai kamata ya yi ace ba ka fita Fada sabi da ?an Sa Ido. Ba?in ciki da takaicin da su ka lafa suka ?ara tasar masa, ya ji ina ma zai iya ya kashe kansa ya huta sai dai bai shirya Mutuwar ba gwara rayuwar, Ya ma rasa abin cewa don kuwa wani nannauyan abu ya tokare masa ma?oshi. bai ce ?ala ba ita kuma ba ta fasa magana ba, sai da ta tunzura shi ta tabbatar ya hau sannan ta tashi Wungus-Wungus ta bashi guri.
Daga inda ya ke zaune sai Gado don kuwa jikinsa ya burkice.

Bayan wasu ?an lokuta da fitarta ta ?ara turo Hadimar da ke kula da sashinsa ta duba mata halin da yake ciki, ta samu kyakkyawan labari don kuwa Ciwo ya Warsar masa.

Munwaz
Washegari
Gimbiya Zaina ta na zaune sai mi?i-mi?i take da ido ta ga an buWe ?ofa, Mata ne tare da wasu zaratan Samari su ka shigo gabaki Wayansu ba wanda za ka kalla ka ce zai Wan yi imani.
Kaya su ka ajiye kafin Matan su ka buWe su ka fara rabawa da WaiWai da WaiWai, idan aka baki sai ki yi waje, daga nan wasu za su tasaki zuwa wani ?angaren acan ne za a basu ruwa su yi wanka sannan su saka kayan da ake basu.
Gimbiya Zaina
ta ?ara girman Ido sabi da firgita, tsoronta Waya su zo bata su ce ina ta samo asali.
Daa baya za ta yi sai kuma ta ga idan ta zama ita kaWai abin zai fi yawa don haka ta turmutsa ta shiga sahun gaba.

?are mata Kallo matar ta yi sama da ?asa kafin ta saki Murmushi ta mi?a mata kayan, Gimbiya Zaina ta fita cike da Murnar ta fito ?alau.
A gurin wankan kuwa ta sha wuya don babu tsaro Mata ne turmus kowacce ta na nata wankan Kasancewar ba ta saba ba ya sa Ta kasa yi sai da ta ga Ba Sarki Sai Allah.
Daga gurin wanka aka tasa ?eyarsu zuwa wani ?angare aka rarraba musu maka-makan Wakuna, a duk Waki Waya akan zuba Mutum kamar Arba'in. Gimbiya Zaina ta ga takanta don kuwa duk wannan Bada?alar ba ta taSa zaton za ta fuskanceta ba a duk rayuwarta, Kamar ta yi kuka amma in ta tuna abin da ya kawota sai ta maze, gashi ko Sahun ?afar Yarima Jayden ?in ba ta gani ba bare fuskarsa, a yanzu kuwa ba ta da Muradin da ya wuce taganshi su yi IDO HU?U da shi.

Washegari
aka Webi wasu a cikinsu aka ra???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?ba musu aiyukan bauta na wahalar da za su dinga yi, Gimbiya Zaina kuwa Murna ta ko'ina don ba'a lissafta da ita ba.






Ayeesha Abdulkareem
INDO
[6/22, 8:13 PM] Salmaish Business Center C.E.O: *IDO HU?U*

Free Page
Book 1 Ep 13
Shafi na Goma Sha-uku


*A.A (INDO CE..)*


ELEGANT ONLINE WRITER'S


*(An fara Payment, Ku yi sauri ku lallaSo ku biyoni ta wannan Number=?I??s? Mutum Goma 10 Masu Payment na Farko akwai Rahusa da GaraSasa gareku, Kar ku kasance na 11 Lokacin Rahusa ta tsare @&, sai na ji ku, INDO CE=??)*





Cikin Masarautar Moomin.
Washegari tin Safe Sarauniya Ameena ta ke a sashin Sarki, sai hidindimu akeyi da ita, sakamakon da da sai dai ta zuba musu ido ta yatsine fuska.
Har Mamaki Sarki Zunnur ya ke yi don kuwa bai zata za ta sa hannu a cikin shirye shiryen Taron ba, kuma har ransa ya ji daWi har sai da ya kasa Soyewa ya nuna mata farin cikinsa.
Bayan wani ?an Lokaci Taro ya yi Taro Tattaunawa ta fara gudana a tsakanin Sarki Zunnur da Iyayen Yarimomin da ya tara.
Kallon Sarauniya Ameena ya yi ya na murmushi ya ce "Sarauniya Ameena, ku ne mafi kusanci da Gimbiya don haka Aje a Tawo da ita domin gudanar da Abin da ya tara mu a wannan Guri." Sarauniya Ameena ta yi wani Malalacin murmushi a ?asaice ta mi?e, ta na narka masa idanunta wanda ke ?ara rikita masa tunani, Cikin Muryarta da babu hayaniya ta ce "Ranka-yadaWe Mijin Sarauniya Ameena! ina Umartar Sarauniya Hakima da Uwar ?akin Wazirinka da su tashi mu je tare, domin Gimbiyarmu ?ar Gata ce ?ar Daraja, bai kyawu ace ni kaWai ce zan keto da ita cikin wannan Taro ba." Sarki Zunnur ya jinjina kai ya na murmushin farin ciki har cikin ransa.
Sarauniya Hakima ta maka mata harara aranta ta na cewa "Dama shiru na yi in ga gudun ruwanki, ni da ?ata amma tsakanina da ita sai hange." Rankayawa su ka yi zuwa sashin Gimbiya Zaina Sarauniya Ameena ce a gaba su na take mata baya, Ko da su ka isa sai ?akin su ka tarar Fayau, fuska a tamke da alamun mamaki Sarauniya Hakima ta zubawa Sarauniya Ameena idanu "Ina Gimbiya ta ke?? Ba shakka ba zan tuhumi kowa ba sai ke" Ta faWa cikin tsananin ?acin rai. Sarauniya Ameena ta ce "Ba ki da hujja ko dalilin da za ki tuhumi Sarauniya Me iko kamar ni, ki sauya tunani domin Gimbiya Zaina ba Yarinya bace wadda sai an faWa mata abin da za ta yi." Tana kaiwa nan ta fice cikin fushi, Sojojin da ke tsaron Gimbiyar ta fara Tuhuma amma su ka sanar mata ba su ganta ba, nan fa aka nufi sashin Sarauniya Ameenan domin ba wanda zai yarda ba ta can.
duk yadda su ke tunanin abin ya wuce nan, neman Duniya anyi babu Gimbiya. Sarauniya Ameena da S Hakima su ka koma Fada. Duk yadda su ka kai ga tashin hankali Sarki Zunnur ya fi su. Sarauniya Ameena ta nemi Kujerarta ta matsayinta na Uwar gida a Gurin Sarki ta naWe ?afa ta na kallonsu ?aya-bayan-Waya, S Hakima kuwa ta kasa zama Idanunta sun wani kaWa sun yi ja, a bala'in fusace ta ce "Wannan Azzalumar Matar taka itace ta assasa komai, Ba zan taSa yafe mata ba kuma za ki ga abin da zan yi, Muguwa me ba?in hali, ai nasan dama da wuya in ba wani tuggun ki ka shirya ba. A fusace S Ameena ta yi wani Gwauron tashi, kowa ya zata kan S Hakima ta yi amma sai su ka ga ta nufi Sarki Zunnur, kafin ya farga ta Zabga masa wani yayyajan Mari wanda sai da ya ga taurarin azaba su na gilmawa a cikin ganinsa, ta na huci ta ce "Kai ne wanda zan hukunta domin ka na ji ka na gani ta ke zagin kima da darajata." Ta na rufe baki shi ma ya Waga Biyar Win yatsunsa ya watsawa Sarauniya Hakima.
Sai da Shiru ta faWo cikin Fadar na tsawon Mintina sun kai Uku kafin aka fara Hayaniya kowa na tofa albarkacin Bakinsa, ?aya daga cikin Sarakan ne ya mi?e cikin Sacin rai ya ce "Mu Yadda mu kai Tunanin Moomin ashe ba haka take ba, abin ba daraja, gashi an nemi Gimbiya an rasa ?arshe ma ashe lusarin Sarki ne a Masarautar, ba wanda zai so haWa Ala?a da kai domin Matarka ta riga ta fi ?arfinka. ya na gama faWe ya yi hanyar fita ?ansa ya mara masa baya.
Kowa tofin Alatsine yake akan lamarin, kowa ya tashi ya sirare da WaiWai da WaiWai, Ba?in ciki kamar ya kashe Sarki Zunnur da S Hakima .

Kafin kace ?ifff Masarautar ta mugun yamutse, duk gari ya Wauka An Mari Sarki, masu dariya nayi masu takaicin kasancewar sa Sarkinsu su na yi.

Noor Salma ce ta kece da dariya kafin ta ce "Abhu Noor, wannan dama ce ta samemu ta yin abin da ya ke gabanmu ba tare da an gane waye ya kashe shi ba, tabbas Kwanan Sarki Zunnur ya ?are." ta ?arasa maganar ta na ?ara tuntsirewa da dariya. Abhu Noor ya ce "Wannan haka yake ?ata ina Alfahari da ke."

Khaira
Y Salah da Hadima Fateema sun gama tattaunawa kenan Y Rooh ya shigo Turakar da sallama, Sarki ya samu labarin HaWuwarsu hakan ya sa ya ?ara tura Yarima domin Ganin ?wa?waf, tsaye ya yi ya na kallonsu gami da murmushin mugunta, Yarima Salah ya na kallonsa ya Wauke kai. Fateema kuwa ta kai matakin ?arshe a firgita jikinta har rawa yake ta yiwa Yarima Rooh gwale-gwale da idanu.
"Cin Amanar Masarauta kake ko Salahuddin?" Yarima Rooh ya yi masa tambayar cike da rainin hankali. Fateema ya kalla tare da cewa "Tashi ki wuce Ki gayawa Ummi ta haWa min Abinci kafin in zo."
Ta tashi sum sum ta fice kanta a sunkuye Yarima Rooh ya bita da wani shegen kallo.
Yarima Salah ya ce "Ko me nayi ba huruminka bane tinda ba taka amanar na ci ba, Rayuwa ta ce kuma ni nake da ikon tsarata a yadda nake so." "Ni nake da hurumi akanka kuwa, a matsayina na ?aninka wannan abin kunyar ai ni ya shafa, ka ma rasa wadda za ka jajibo sai Baiwa, ni ba ka san ma na tsani Yarinyar nan ba Munafuka. Cikin mugun Sacin rai Yarima Salaah ya ce "Kar ka ?ara zaginta, kuma da ka tsaneta ai ga ta nan ka kasheta ka ga in zaka ?ara kwana." "To in banda abinka in na kasheta kasheni za ka yi? ba abin da zai faru na kasheta kuma na kashe banza. "Wallahi Tallahi ka ji na rantse indai ka kasheta sai na kashe ka, Kuma ko a yanzu ina zuba ido in ga wani abu ya faru da ita ba kai ba ko Abhi ne ya taSa ta sai anga Sacin raina, na gaji da wannan ?abilancin naku. Yarima Rooh ya dafe kansa da ya fara juyawa sabi da jin kalaman Yarima Salaah, Zuciyarsa ta shiga bugawa da sauri sauri, "Ni za ka kashe sabi da Baiwa??, ba ma ni ba har Abhi kake faWe??" "?warai da gaske Fateema rai gareta ku ma rai gareku, kuma fansar rai rai ne.
Yarima Rooh ya kasa magana, abin ya matu?ar bashi mamaki, lallai abin ya yi ?arfi da yawa dole ne ya faWawa Abhi ya nemi matakin Wauka.
Yarima Salah ya mi?e kafin ya ce "Idan ka so ka zauna idan ka gaji ka tashi, ni na tafi gurin Ummi.
ya na gama faWe ya yi gaba, Jikin Yarima Rooh har kakkarwa ya ke yi don kuwa ya firgita sosai, ashe dai da gaske ne me ha?uri bai iya fushi ba. Ya na komawa wajen Sarki Abraham ya fashe da kuka ya shiga labarta masa abin da ya faru har da ?ari da ?are ?are.
Ran Sarki Abraham ya bala'in Saci, ya ma rasa wane irin mataki zai Wauka akan Yarima Salaah da shi da Fateeman, a daren ranar ko a cikin baccinsa ba abin da yake gani sai Yarima Salaah da Fateema sabi da ya sa tunaninsu a ransa, washe gari tin safe ya tarkato Abokan shawararsa su ka fara tattaunawa don a cewarsa nan gaba Yariman kashe shi zai yi.

Moomin
S Hakima ce zaune ta na Sarza kuka kamar ?aramar yarinya Sarki Abraham kuwa ya kasa zama sai zirga zirga ya ke yi, muryarta ce ta katse masa tunaninsa "Allah ya isa Tsakanina da ku da kai da Matarka, dukkanku Azzalumai ne,

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login