Showing 30001 words to 33000 words out of 43918 words

Chapter 11 - Bani Da Gata Book 1 Hausa Novel Complete

Ladingo   

11 Dec 2024

383

Doctor Farouq ya shiho yama Hussyn barka inda ita kuma Ma'azzara ta isa da sauri ta rungume Aunty Hussyn tana mata sannu ciki shagwaɓa, jikinta ne yabata ana kallanta ɗago kan da zatayi suka haɗa ido da doctor Farouq wanda tunda ya ganta a Office ɗinsa yake binta da mayen kallo sai a lokacin ma ta lura da jikinta sanye take da riga da siket ɗinkin sitaila kanta yasha ƙananan kitso shaɗe sai takalmi filet a ƙafarta bayan haka bakomi ajikinta domin tana ganin Adamcy ya sungumo Hussy batayi wata wata ba ta biyosu kuma dama shigar dake jikinta kennan sai kallabin data cillar kamar itace keyin nakudar sanda taga fitowarsu, dan sallah da tayi ma Adamcy ne ya amso mata hijab gurin nurse aro tana idarwa ya maida mata, da ƴar kunya ta ƙara shigewa jikin Hussy, Adamcy ya watsa mata mugun kallo, dan sai yanzu ya lura da yanda tazo hospital ɗin, mayafin Hussy gudan ya bata wanda Hadiza me aiki ta kawo, cikin rawar jiki ta masa ta yafa. bayan an kawo ma Hussy hadaddan tea tasha taci farfesun hanta Adamcy bai damu da mamah da kakanni su ba shida kansa ya temaka ma Hussy taba baby nono yana lallashinta, dole mamah ta fita tana murmushi, Ma'azzara kuwa wani irin abu takeji ga zufa na karyo mata duk da tna farin ciki amma wannan abinda Adamcy yake ma Aunty Hussy ya tsaye mata a rai, dole tabar kallonsu.

Sai dare aka sallame su bayan an duba beby da maman beby babu wata damuwa inda nan take aka basu sallama.

Bayan sun koma gida kuma granny lallah ce ta dawo nan gidan dan kula da ita.
masha Allah maijego da baby suna matuƙar samun kulawa daga ɓangarorin duka Adamcy ingari ya waye zaizo ya dau baby ya mata addu'a sannan ya koma kan maman baby ya tsotsi nan ya shafi nan ita kanta Hussyn tana jin daɗin kulawar dayake basu kwarai, tayi ta zuba masa sangarta idan ta kama taotsar bakinsa kuwa sai yaji yana son shiga wani hali yake tsayar da wasan, ganin haka granny lallah ta hanashi shigowa dan ta kamasu suna tsotse-tsotsen, haka kullum gidan cike da mutane yan barka ummee ma tazo.

Ranar suna anyi bajinta iya bajinta dan babu ce kawai ba a rababa agurin kuma kuɗine kawai ba a liƙawa ba pic ɗin beby aka raba amman robobi jakunkuna takalma manshafawa sa ili turare faka dosbin aasu ma ba Adamcyn bane yayi su saidai yagani abokansa sun mashi kara kwarai bama kamar Farouq daya ke jifan tsuntsu biyu da dutse ɗaya saboda tunda yaga Ma'azzara yaji shikam duniyar ga yayi matar aure.

beby tace sunan Ummu Saudat yarinya kyakyawa kamar ƴar larabawa danko su larabawan ba abinda zasu gwadawa bebyn, se Jiddah tayi sati kafin take juyawa Agadez Yaronta mai wayo sun shaƙu da Ma'azzara haka Adamcy duk inda zai shiga yana tare da Na'eem, Ummee tana nan ita ke kula da Hussy sai ta zubda ruwa.
A haka baby da momynta sukaci gaba da wanka Ma'azzara na kula dasu duk da kwana biyu nan mafarkin Adamcy ya adabeta se dai in bata kwanta ba gashi da zaran ta gansu da anty Hussy zataji kunci, abinda ya isheta take tambayar kawarta Nazifatu a school ta zaiyana mata kome akan abinda takeji game da uncle ɗinta, Nazifatu kuwa kasancewar ta girmi Ma'azzara gashi tasan kome akan soyayya sbd karatun novels ɗin hausa da take, nan take ta faɗama Ma'azzara cewar son uncle take ba so kaɗan ba... Ai kuwa ranar sai ɗa aka rabasu harda dambe tace me zatayi da mutumin da yake zaman uba gareta.... kuka ta rinƙa yi harda majina ai kuwa cikin sa'a Adamcy yazo ɗaukarta tana shiga mota ta kece masa da kuka ta rungumeshi ta faɗa masa abinda Nazifatu ta faɗa mata, wai yakai ƙaran Nazifar ta mata sharri kuma suna zuwa gida zata faɗama Aunty Hussy... nan Adamcy ya shiga mugun tashin hankali dan tabbas indai abinda ta faɗa gaskiya ne yo Amana sonsa take ba tare da ta sani ba, amma sai ya dake ya nuna mata karya Nazifa take kuma karta faɗawa antynta kuma karta kuskura ta sake faɗama kowa, da haka ya mata wayo ya lallasheta ya goge mata hawayen fuskarta ya biya ya sai mata ice cream, yana mai mugun jin tausayinta dan yasan abune ba mai yuwa ba...

Yau kam baƙo sukayi a gidan Farouq ne da kansa yazo dan gaskiya ya kasa daurewa tunda ya ɗora idanuwansa akan Ma'azzara shi kam ya kasa sukuni, hakan tasa yagayawa Adamcy be ɓoye mashi komi ba a ɓangaran Adamcyn yayi murna sosai dan tinda ya gano mahaukacin son da take masa, mutiƙar bai ɗauki mataki ba akwai matsala, shiyasa yayi gagawar aminta da Farouq dan yasan Farouq zai riƙeta amana kuma yana da komi na rayuwa wanda mace zataji daɗi agurinsa, hakan ma yasa Farouq ɗin tuntiɓar Adamcyn kan cewar yanaso yazo ya fara shigar da kansa inda Afamcy ya tabbatar mashi da cewar yaje dan shi ko baby Ummu zai iya bashi saboda ya yarda da nagartarsa.

To shi nefa yazo taɗin. Zaune take a porlour ta baje uwayan takardu sai home work takeyi bayanta goye da Ummu Saudat wadda masha Allah har sun kusa gama wanka kuma tayi girma fiye da tunanin mai karatu, Ma'azzara kanta tayi wani irin girma ta kara buɗewa tayi wani irin kyau na ban mamaki baƙinta ya washe ta ɗanyi haske.
Ummee ce ta safko take yiwa Ma'azzara magana ta daina goyo tana buduruwa zai cutar da ita ta sauke ta ta dinga saɓata kokuma rungumeta, iyaye mukula mudaina barin yaranmu nayawan yin goyo ya zubda nono kuma hakan na kawowa yaranmu naƙasa agurin maza in sunyi aure.
daidai nan Farouq ya fito daga cikin motarsa camrry 8+1 mai masifar kyau wata shadda ce a jikinshi ruwan zaiba sai walkiya take ɗinkin muhmmad Abacha yayinda yasanya hula itama dai ruwan zaibar zannah Bukar ta auna mashi tayi kyau, kamshin turaransa bag one sai tashi yake yana yawo a duniyar farfajiyar gidan siririn gilas ne a fuskarsa da ka ganshi kasan ya saba sawa, kuma ya dace dashi tafiya yake cikin kuzari da ka ganshi kinsan namijine mai lafiya da kuzari.

Yana isa ya kira Adamcy yace" to yayanmu na iso fa" Adamcy yace"freind gidan baƙonka ne to ?"ido ya lumshe ya ƙara buɗewa yace no. Friend but kasan wannan zuwan ya banbanta da irin wanda nakeyi a can baya yace" kashiga to nayi Hussy bayani." yanaɓfaɗin haka ya tsinke kiran yana lumshe manyan idanunsa masu ruwan zaiba yana tsotsar lips ɗinsa. Cikin farin ciki Farouq ya nufi cikin gidan.
Tunda Aunty Hussyn takira ta ciki dibara tace mata" Ma'azzara kingane doctor Faruq wanda aka kaini Hospital ɗinsa na haihu?" shuru tayi alamar tunani can kuma ta kalli Aunty Hussyn tace"eh Aunty nagane shi" Hussy tace" Ok to yanzu yana nan zuwa kuma gurinki zaizo inya tafi zan maki bayani amman idan yazo ki bashi kulawa kinji kuma banda shirme yanzu kije ki kai kujeru biyu Lambu sannan ki shiga kitchen ki duba abin taɓawa kikai masa ke kuma ki shirya sosai kiyi kwalliya shuru" Ma'azzara tayi inta fahimci Auntyn dai santa yake taɓ ita kam bata sansa. Ganin tayi shuru yasa Auntyn ta sake yi mata magana, da sauri ta tashi ta fita kitchen ta nufa kamar yadda Auntyn tabata umarni komi takai amman batayi kwalliya ba nan ma Aunty Hussyn ta biyo ta ta dinga lallaɓata inda ta zage ta caɓa mata kwalliya sosai cikin duguwar rigar shadda fich tasha blue ɗin aiki mai tsari turaruka ta fesa mata masu dai kamshi, haka Ummee ta mata maganganu da dibara irin wanda uwa keyi ƴarta dan in ganta lamurranta taɗan saki ranta amman dole wai saida Ummu zata gun zancan Ummee take faɗama Hussyn ce tace Ta barta suje tare ai gaskiya yarinyar naji da Ummu batasan rabuwa da ita kokaɗan...

itama bebyn anyi mata wanka da kwalliya cikin wasu lafiyayyun kaya tayi kyau ba ƙarya ga kamshi mai daɗi tana fitarwa .

Da sallama ta isa gurin Farouq ɗin inda tunda daga nesa yake addu'ar Allah sa da rabonsa domin komi da yakeso agurin mace yana hangoshi ga Ma'azzara itama tun daga nesa ta hango shi yayi matuƙar yin kyau a kan kujerar dake ajiye ƙarƙashin flawer's ɗin koba komi ya haɗu sai dai kash ita bataji komi ba game dashi, haka ta ƙarasa da sauri ya tashi ya amshi beby Ummu yana cewa"Sannu da isowa sarauniyar ruhin Umar Faoruq." itama ɗan murmushi ta mashi tana amsawa balefi taɗan yi wayau sunyi hira kamar masoya haka kuma yaya ba da girman Ummu shikam yana matuƙar kaunar Ma'azzara fatan da yake shine Allah mallaka mashi ita a matsayin matarsa ta sunnah, duk yaga akwai sauran yarinta a tare da ita amman zai koya mata sonshi nan kusa, tunta ya samu ɗaurin gindin Adamcy...

Adamcy ne ya dukufa aiki yake yi sosai amman wayarsa ta dameshi da ruri wannan tasa ya ɗaga badan yaso ba dan ya share amman ba adaina kira ba, kuma bakuwar number ce, Picking ɗin call ɗin yayi amman sai yaji muryar Halliru ya mas aslm, Adamcy ya amsa ba wai dan ya gane shi bane, nna Halliru ya masa bayanin babban Ma'azzaea ne, inda yake shaida mashi yana so a basu Ma'azzara aure zasu mata.
Adamcy bai ce kome ba ya tsinke kiran ya kifa kansa smaan katon table ɗin ya lumshe idanunsa, dan yaji daɗin neman da suka mata,
shi kam ya godewa Allah da Farouq yace yana san auranta gara a mata auran itama ta kafa iyalinta tasami ƴancinta dan haka ya ɗaho da sauri! Ya danna number Hallirun, bugo ɗaya ya ɗaga, nan ya cewa Hallurun ya bari zasuyi magana yayi hakanne kawai dan bashi da lokacin sa bayaso yana ɓata lokacin sa a irin abubuwa marsa amfani...

Yau kam da wani irin mahaukacin ciwon mara da baya tatashi jitake kamar zata bakunci lahira da sauri Hussy dake jiyo kukanta ta nufi room ɗin Mu azzara, yadda taga bayanta da kugunta ariƙe da hannuwanta ga kuka tanayi jikinta ya jiƙe sharkaf da gumi itama sai ta ruɗe da sauri ta ɗaga wayar hannunta takira Adamcy inda yace" tasanar da get man yasa driver ya fito da mota sutafi Hosptal shima gashi nan zuwa su haɗu acan"


Hussainar kanta duk ta ruɗe haka suka kaita Hospital ɗin da Aunty Hussy ta haihu wato Hospital ɗin Faruq, daidai lokacin ya fito daga parmacy yana ƙoƙarin shiga teater room kawai ya hango car ɗin gidan Adamcy dan ya tabbatar ko suɗinne sai ya ƙara nufarsu yana zuwa kuwa yaga sune da sauri ya isa ganin Ma'azzara na murkususu yasa aka kawo mashi ɗan keken da ake ɗora marasa lafiya... Daidai lokacin Adamcy ya iso ɓai ɓari aka dorata akeken ba ya cicciɓeta ya rungumeta sukayi ciki da ita, inda Farouq yake nuna masa inda zasu shiga, emargency room nan Adamcy ya shiga da ita har gadon da Farouq ya nuna masa, ya kwantar da ita ta ko riƙeshi gam tana kiran "Uncle nah" Adamcy ya damƙe hannunta yana sauke ajiyar zuciya ya kura mata idanu.
Hussy ta rungume Adamcy tana hawaye, Ma'azzara tace"uncle nah kace Aunty tayi shiru uncle Farouq zai kula dani." Hannunsa ya janye cikin na Ma'azzara ya kama Hussy suka fita ya mashi ummu yana jijigawa, yanaɓriƙe da hannun Hussy ɗin.
Nan fa Farouq ya fara binci kar lafiyarta ranar tiyata ɗin da bai shiga ba kennan sai wani ya chanje shi.

Farouq ya jima yana ba Ma'azzara temakon gaggawa ya gano matsalarta inda yake ƙara yiwa Allah godiya dan hanyar mallakarta ta ruwan sanyi ta samu dan kuwa aure ne kawai zai rabata da wannan damuwar ɗin ,Knocking aka fara wanda already yasan Adamcy ne buɗe masa yayi ya shigo kallanta Adamcy yayi ya kalli Farouq yace" Freind meke damunta?"hannunsa ya kama suka fita kasancewar har lokacin barci take upstair's suka hau inda office ɗin Faruq yake takardun gwajin ya bashi, inda Adamcy ya hau dubawa take yagane waccan matsalar dai ce a hankali ya fesar da iska sannan yace "yanzu ya jikinnata?"Farouq yace "da sauƙi sai kuma ta tashi zamu gani" jinjina kai Adamcy yayi murmushi Farouq yayi yace "Freind kubani ita kawai kaga ta huta sai inbata magani shikennan ta rabu da period pain" ɗago kai Adamcy yayi ya kurawa Faoruq margic eyes ɗinsa yace"gaskiya kam hakan za ayi Freind nima in huta da matsalar yan uwanta , amma ka riƙemin ita Amana don girman Allah" ya faɗa yana rumtse idanunsa.

A hankali take juya idanuwanta wanda suka mata nauyi buɗesu take yi kaɗan-kaɗan harta buɗe duka karaf idanuwanta suka faɗa cikin na Farouq gabanta ya faɗi cikin dauriya take ƙoƙarin miƙewa guritan ya isa, ya kamata a hankali ya taimaka mata ta tashi inda kamshin turaransa ya doki ƙofofin hancinta ido ta rufe a hankali ta buɗe duk abinda take yana kallanta, da farko sai yaga kamar ba amshi tayinsa ba amman yanzu yana gaf da ƙaryata zarginsa domin duk saƙon da ya isar agareta yana lura amsa take.
hannu ya miƙa mata alamar tatashi miƙewa kuwa tayi ya kamta, direct toilet ɗin room ɗin suka shiga inda ya isa har gaban sink ɗin ya murza makunnar fanfan saban brch ya miƙa mata bayan ya ɓare amsa tayi tawanke whate teeth ɗinta dashi bayan tagama ya ƙara kamo hannunta suka fito.
Su Adamcy suka gani zaune yana rungume da ummu Hussy ta jingina da kanta kafaɗarsa.
Ma'azzara ta ƙura masu idanu saiɓkuma ta sadda kanta, bakin bed ya nuna mata ta isa ta zauna, Adamcy yace"Amana sannu ya jikin?" can ƙasan maƙoshi tace"da sauƙi Uncle "cikin sanyi murya.
Hussy tace" Sannu baɓynmu ga babynki tayi missing ɗinki jibi muke arba'in fa." Ma'azzara ta miƙe da niyar isa gun Hussy tana murmushin karfin hali, Adamcy yace" No koma zauna kici wani abun se ki amshi baɓynki." ba musu ta zauna tana sunne kai.
Samis ɗin shayin Farouq ya janyo ya zuba mata a cap haɗamata yayi inda yaji madara yana ta kamshin citta da kananfari amman baisa suger da yawaba, miƙewa yayi ya isa tsam kusa da ita ya zauna ya fara bata da farko ƙin amsa tayi saida Aunty Hussy ta mata alamar ta amsa da ido sannan ta amsa shikuma Adamcy saiji wani daɗi yake yayin da yaga dacewar ƴar amanar tasa da Farouq ido suka haɗa Faruq ya mai sigina yasamu shiga shi kuma ya galla masa hararar Wasa Hussy na masu dariya yayin da Ma'azzara hankalinta baya kansu tayi nisa a tunani....

Sorry babu Editing sosai ina busy Gsky😜


*Na kudi Ne kan farashi Nera 200 kacal +22792589446/ +27796515805*

*Daga Alƙalamin Real ladingo Sweet baby* uwa ga Fareesatu😘

*💖BANI DA GATA💖*




*MALLAKIN*
👇🏻
*Real ladingo Sweet Baby*💋
Yar mutan Niger🤙🏻



```Bani da gata ya koma na kudi, ya tashi daga gajeran labari, ya zaman tsayayyan labari, duk wanda ya zageni shida da Allah, ni de na maida bani da gata na kudi bisa wani kwakwaran dalili, idan kina bukata kisaya kisha karatunƙi kiga tsantsayar soyayya me ratsa zuciya, da kuma baɗa ƙala karku manta Hussaina nada ƴar uwa Hassanarta, wacce take egipt tana karatu, karku kuma manta Ma'azzara tayi nisa a son Adamcy wanda bata ma san tana sonshi ba, ga Farouq ya mutu akanta, kai wannan labarin bani da gata fa sai a slow yasin,idan ya miki zaki biya 200N kacal👌🏻 ki karanta ki kwashi karatunki cikin jin dadi da kwanciyar hankali😂😂😂Duk me buƙatar ci gaba zai neme ni ta wannan lambobin```
👉🏻 *+22796515805/ +22792589446* *💃🏻🤣TAKU CE HAR KULLUM REAL LADINGO INA SONKU SON SO FISABILILLAH 🤝🏻😍😂🤣*```kuku ma masu zagi kuyi tayi bani da lokacin ku, kanku akeji nagaba yayi gaba...```⛹🏻‍♀️



*Bismillahir Rahamanir Rahim*



*Free Page*

*👉🏻 13*

Duk firar da Adamcy da Hussaina suke yi suna ma Baby ummu wasa, harda Farouk amman sam ita Ma'azzara hankali ta yana kan Adamcy, tayi mashi ƙuri da idanu tana kallan shi bata ma san mi suke ba, sbd ta yi nisa cikin tunanin shi. Lumsassun idanunta ta lumshe, taja azuciya da karfi, ta sake buɗe idanun nata, still Adamcy take kallo ta tuno da mafarkin da tayi a daran jiya, kafin wannan ciwon ya sameta, suna cikin wani babban lambu kore sharr, yana zaune ƙasa cikin ƙoren shukar, tana rungume a jikinsa. Wasu yara farare sal-sal dasu masu gashi da kyau suna cikin fararen kaya, Adamcy yana rungume da ita jikin shi, ta wani manne saman kirjinsa, yaran suna wasa su uku mata biyu namiji ɗaya, abin gwanin sha'awa. Hannushi ɗaya yana saman cikin ta yana shafawa zuwa marata yana murza mata ahankali, se lumshe idanu take tana ƙara shigewa jikinsa tana kiran sa a shagwaɓe "My Noor Qalbina" shiko ya saki wani sansanyan murmushi mai ratsa zuciyar masoya, yana ƙara shigar da ita cikin jikinsa, yana kara ƙasa da hannunsa ƙasan marata, yana shafawa haɗe da mata tafiyar tsotsa, tana wani banƙarewa tana lumshe idanunta. Bakinsa ya kai dai-dai setin kunnenta ya dora lips ɗinsa saman kunne nata, ya dan hura mata iska kaɗan haɗe da bata wani zazzafan kiss har ƙaran ya fito tsuttt, Ma'azzara ta zabura ta ƙamƙame shi tace"Aushhhh my Noor Qalbina zan zauce fa..." da sauri yasa ɗayan hannunsa saman bakinta ya tura mata yatsarsa ƴar ƙarama cikin bakinta, tako kama ta fara tsotsa ta lumshe idanunta.
Adamcy ya saki murmushi ya maida bakinsa sama kunneta, cikin raunaniyar murya me cike da tsantsar shaukin son wanda ake ma magana acikin yanayi na kauna, ya furta"my life Habibaty ina sonki ina kaunar ki sonki a jinin jikina yake , bazan sake brinki ki shiga kunci ba ko kufce min zan kasance dake tare da auntynki har mutuwar mu muna tare , zan ci gaba da jiyar dake dadin rayuwa zan zame maki garkuwa kamar baya kafin giftawar ƙaddara Habibty zanci gaba da jiyar dake dadina namiki yanda kike so kina min kukan

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login