Showing 12001 words to 15000 words out of 43918 words

Chapter 5 - Bani Da Gata Book 1 Hausa Novel Complete

Ladingo   

11 Dec 2024

377

yanzu na hada kayanki na kai ki gidansu Salamatu...." Ai kuwa Ma'azzara jikinta yana rawa, ta mik'e ta dawo gaban Adamcy ta zube k'asa tana shahsekar kuka tace"Uncle kamun rai na tuba bazan karaba wlh zanci kaji uncle." Ta fadi tana kara sautin kukan.
Hussaina hawaye har sun wanke mata fuska ta ajiye naman hannunta tace"ummee kina kallo Yayana yana saka yar amana kuka." Ummee ta kai masa duka tace"Adamu kafa kiyayeni maza lallasheta kalli kasamin Hussaina kuka kaji a sannu amana ba wasa ba fa."

Adamcy ya kara had'e face ya ce"Ke kiyi shiru ni wasa nake maki ba inda zan bayar dake, maza ci abunci Hauwa'u bani plate din abuncinta."
Hauwa'u tana dariya ta bashi dan diramar na burgeta, Saratu ma dariya take Hashim yace"lallai akwai dirama wannan yar amana akwai rigima Hussaina rigima uban gidansu jiji da kai da tsama, wai." Baki dayan parlon dariya sukayi.
Adamcy ya ajiye plate din abuncin gaban Ma'azzara ya kama hannunta ya saka a cikin abuncin yana wani gintse fuska yace"Oya cinye yanzu ko na 'bata miki rai." Kai ta d'aga ta rik'e hannunsa mai zobuna har uku ajere wanda na tsakar mai farkon sunan Adamcy shine Ma'azzara take so kamar ranta, ta kurama zoben idanu a haka take cin abuncin tana shafa zoben natsakiyar na gold din wanda fad'ar kyansa 'bata lokacine iri daya ne shida Hussauna Adamcy bai mata magana ba ya kauda kansa ya d'auki cup din coffee dinsa yana sha. Hussaina sai dadi takeji Ma'azzara nacin abunci. Ummee tace" Bature kubani diyarku zan rik'eta amana karku tafi Naimey da ita kubar mun ita mu zauna a Agadez...." Adiya tayi caraf tace"Yauwa ummeena kinga munza ma yan biyu tunda yanzu ma tafini girman jiki shekaru zan dan fita...." Adamcy ya saka mata tsawa wacce tasa Ma'azzara taji tsoro ta saki hannun Adamcy taja baya da sauri tayi kan Hussaina ta rungumeta.

Adiya kuwa tayi shiru, Hauwa'u dai dariya take ita da Hashim.
Yace" Ban hanaki babba yana magana kina magana ba?" Adiya ta turo baki ta "Allah ya baka hakuri Hussaina ta turo baki tace"mon trésor ka tsorata ta fa." Harara Adamcy ya watsa mata da sauri ta dauke kanta tana murmushi, dan wannan hatsabiban idanun nasa bata jure kallonsu, tsaki yaja ya mik'e tsaye da cup din coffee dinsa zai bar parlon. Dai-dai lokacin Harirah tayi sallama kofar parlo tana jira a bata izini.
Adamcy ya amsa sallama yay gaba bai tsaya ba, Adiya kuwa ganin jarababban ya gusa yasa tace"Wai wacece da tsowon dare haka lafiya?" Ummee ta ce"kinci gidanku muda akaiwa mutuwa har kashi biyu yan gaisuwa ne, Bismillah shigo." Dab da Adamcy zai shige bedroom din Ummee ya tsinto muryar Harirah tana cewa"Dan Allah da gaske kun yarda na shigo wallahi su Salamatu ne da Haliru zasu d'aurama Ma'azzara aure da mahukaci ba tare da kun saniba wai dan kar ku rik'eta...."

Adamcy ya zaro manyan idanunsa waje, dan shi kamar jiyayi tace sun hadata da mahaukaci yayi ta dukanta ba tare da sun saniba sam baiji tace aure ba, ya juyo yana dafe da kansa ya nufi kofar parlo yana furta"Hasbinallahu wani'imar wakil, wannan masifa ina dalili ni bansan matsala ba sai da yarinyar nan ta shigo rayuwarmu, da safe an gama magana kuma sun bullo da wata mahaukaci ya doketa dan sunsan baza'ayi shari'a da shiba oh my God." Ya fad'a yana dafe da kansa yana isa kofar ya murda ya bude mata yana mata wani mugun kallo cikin daga murya yace"Ki shigo gaban kowa maimaita abinda naji kin fadi mutikar kin fadi gaskiya zan baki jari mai tsoka amma da sharadin zaki daina yawon gulma?" Harirah kuwa Adamcy ya bata tsoro da kawarjini ta yadda ya gano sana'arta gulma.
Cikin rawar mutar tace" Eh... na...yarda..." Adamcy ya kauda kansa ya saki kofar ya juyo ya dawo tsakiyar parlon ya tsaya ya tura hannunsa cikin aljihu wandosa.

Ma'azzara tinda taji muryar Harirah tsoro ya kamata tasan Salamatu ta aikota kawartace.

Harirah ta shigo ta tsugunna tana gaishe da su Ummee, Ummee ta masa tace"Baiwar Allah abinda mu kaji gaskiya ne ko kuwa gulmar kawai ta kawo ki?" Harirah ta gyara zamanta ko kunya babu ta kwashe duk yanda su Salamatu suka tsara aurar da Ma'azzara tare da 'dan Haliru warsu mai farfadiya kuma gurgu harda uwar garke da aka siyar harda karin karya wai har sun sayi goron d'aurin aure.
Adamcy yanajin bayanin Harirah ya zaro idanu yace" Ashe kuwa gidan yarin Agadez zaiyi bak'i wallahi a daran nan zan makasu koti yanzu zan shigar da karansu police sitetion kafin gobe mu wucce Agadez, wayyo Allah na!! Agaishina kin bani Amana mai wuyar riko meyasa? Kika bani Amana meyasa da zaki mutu kika hada hannuna da nata kikace amana, ni ban saba da matsala ba amma kin hadani da ita kin mutu kin barni wannan 'dan abun za'ama aure ta yaya kuma ma da mahaukaci oh my God Ummeena ni fa bana son hayaniya kin sani....." ummee tace Haba Adamu ka nutsu dan Allah karka ga laifin Agaishina dan ta baka amana dama can haka Allah ya tsaro kaine zaka riketa, ita nata isarawa ce tayi kayi hakuri."
Ma'azzara tana jin abinda Adamcy ya fad'a ta kara fashe da da kuka tana boye kanta jikin Hussaina Hussainar kanta kuka take.

Haushi ya cika Adamcy ya buga masu tsawa su duka biyun sai da suka firgita har Hussaina Harirah kuwa tuni takai bakin kofar parlo a guje.
Adamcy ya isa gaban kawu Hashim ya kama hannunsa yace "Kawu tashi muje mu dawo kuma ku taso muje." Ya kalli su Hussaina Ma'azzara tanajin haka ta saki Hussaina ta mik'e ta kwasa bedroom da gudu tana kuka tana cewa"Wlh uncle naki bana zuwa." Adamcy ya bi bayanta cikin tsawa ya ce"ke ina wasa dake ne?" Ummee ta tafa hannunta tace"oh ni Ummee kai Bature wlh karka saka yar mutane ta suma fa a banza." Amma Adamcy bai saurareta ba yabi bayan Ma'azzara ransa a 'bace yasin nagaji typing wuya😩.............✍🏻


*Na kudi Ne kan farashi Nera 200 kacal +22792589446/ +22796515805*








Daga alkalamin *💃🏻Sweet Baby💋* ummu Fareesa yar mutan Niger😍

*💖BANI DA GATA💖*




*MALLAKIN*
👇🏻
```Real Ladingo Sweet Baby💋```



*Bismillahir Rahamanir Rahim*



*Chapter 7*


Ma'azzara tana shiga zata rufo kofar Adamcy yay zafin nama ya rik'e kofar ya shigo, ransa a 'bace ya damkota ya watsa mata wani mugun kallo, cikin cool voice yace " Ke ina wasa dake ne? Ni sa'anki ne da zan maki magana ki shigo ciki da gudu , wato baki d'aukeni mahaifi ba kamar yadda Agaishina tace ko?" Ya idar da maganar a tsawace.

Ma'azzara taji tsoro sosai yadda Adamcy yay mata tsawa ga damk'ar da yayi ma kafadarta.
Kuka ta saki tun karfi ta fada kirjinsa ta zagaye hannuwanta k'ugunsa, cikin shashekar kuka tace"Dan Allah My uncle kayi hakuri na d'auke ka fiye ma da hakan idan ana d'auka, na tuba bazan karaba gabanan ko wuta kace nazo ka nasani zanzo wlh zanzo uncle kayi hakuri, yanzu duk ka canza min da ba haka kake min ba a mafarki lelena kakeyi har da goyona kake kana min wannan abin da naga kama Aunty a cikin mota, ka dorani saman doki muna yawo cikin franni tsanwaye shar , amma yanzu ka canza uncle." Ta karasa maganar tana sakin kuka mai cin rai tana kara shigewa jikinsa.

Adamcy ya zaro idanu ya dafe kansa da hannu guda, ya zuba mata manyan lumsassun idanunsa cike da mamaki da takai ci, yace" Ke bana son karya yaushe na sanki a ina kika tab'a ganina?" Ya fad'a yana saka tattausan hannunsa ya janyeta daga jikinsa ya kama hannunta suka nufi saman kujera ya zaunar da ita, ya zauna shima ya kuma had'e fuska yace"Ke imun shiru bari kukan bana son hayaniya fa, ko yanzu na kai ki can gidan Salamatu....." Ma'azzara ta katseshi ta hanyar rik'e hannunsa duka biyu tana kallonsa hawaye na zuba idanunta tace"Uncle wlh na daina kayi hakuri kar ka kaini, Agaishana kai taba amanata."

Adamcy ya janye hannunsa ya fesar da isakar bakinsa waje, sai a akan fuskar Ma'azzara ta kalleshi tana goge hawaye ta saki murmushi tace"Uncle wlh isakar bakinka sanyi ga kamshi, wane irin turare kake saka masa nima ka bani wlh shiyasa a mafarki idan kana shan bakina nakejin dadi sosai , uncle har fa mamaki nake nace ko dai kai mayene mutum yasha bakin mutum baiyi amai ba...." Tsawa Adamcy ya buga mata wacce yasa ta dawo nutsuwata, jikinta yana rawa ta matsa gefe tana raraba idanu.
Adamcy ya mik'e tsaye yace"wlh duk ranar da naji kin sake irin wannan tambayar har Hussaina taji , wlh zaki sani ba ruwana zata zane ki tunda ke bakida hankali mahaukaciya ce yaushe kika sanni? Tashi maza muje gidan megari." Ma'azzara da tsoro ya cikata har wani rawa jikinta yake zufa ya wanke mata fuska amma ta dake ta mik'e tayi k'asa da kanta kamar munafuka tana wasa da yatsarta hannunta.

Adamcy yana isowa ya kama hannunta suka fito parlour.

Hussaina ta mik'e ta nufo gunsu Adamcy yace "Kawu Hashim umma Saratu ku tashi muje mu dawo Hussaina zakiji ne?? Hussaina ta d'aga kai tace"Eh mon trésor ina zuwa" Ma'azzara ta janye hannunta daga na Adamcy ta rik'e hannun Hussaina, sai cicira idanu take tana bin kowa da kallo.
Ummee tace"Bature kayi hakuri mana har gobe ka dauki hukunci yanzu dare yayi." Hauwa'u tace"Ai Ummee tsoro ake kar fa su d'aura auran ai kawai suje kawai." Ummee ta ce" To da wata ya wannan kuje kawai" Adamcy ya iso gaban Ummee ya rankwafo ya mata kiss a goshi yace"Sai mun dawo." Murmushi tayi tace" Allah ya kawo ku lfy" Adamcy yace"Ameen ku muje to". Hussaina daman da hijabi a jikinta suka fito baki dayansu tana rik'e da hannun Ma'azzara.

Hussaina da Ma'azzara da Saratu suna bayan mota Adamcy da kawu Hashim suna gaba, direct gidan megari suka nufa.

Suna zuwa Adamcy yama megari bayanin komai ai kuwa megari ya tusasu a gaba har gidansu Salamatu.

Lokacin da suka je har ta kwanta Haliru yana kofar gida a kwance a tabarma megari ya dirka masa duka a baya, ya zabura yana ihu megari yace"Wato zaku aura da yarinya ga mahaukaci ko?" Haliru yace"inji wane munahikin karya ce muda bata hannunmu ina ruwanmu da ita." Megari yace"Ka tabbatar karya ce har uwar garke da kuka siyar ta hidimar biki?" Haliru ya zaro idanu ya shiga tafa hannuwa ya mik'e tsaye yace "Allah ya tsinewa yan zaune gari banza wanda basu da aiki sai gulma da tsegumi, ta yayama akayi maganar taje kunna yan tsirku bari na kirawo Salmai tamin maganin ku, ai in har shugaba ya zama lalatacce a gari To fa an kar." Ya idasa maganar yana shigewa cikin gidan ya nufi kewayan Salamatu.

Ita ko Salamatu ta baje saman tabarma sai bacci take ta saki baki da hanci sai tusa take saki buuurrr buuuttt.😂 Haliru yana jin karan tusa biyu kafin yaja burki yace"Hegiyar tayi toshe-tushe ba aiki sai tusa kai Salamatu malam musa na hakuri dake wlh, kai Subahanallahi tirrr. " ya fadi yana shirin d'aga dan zanan da suka saka tsakanin kewaye su, lokacin malam musa ya fito daga bayi dan tusar Salamatu ta ishesa yaga Haliru zai d'age labule yace"Haliru lfy dai ko a daran nan?" Haliru ya yamutsa fuska yace "Yauwa taso bodara kace anzo har gida aci mana mutunci, tazo ta wanke min su tass." Malam musa yace"Asha to bazata ba tunda ku bakuda aiki sai masifa da jaraba, ni nake da iko da ita bazata ba wuce ka bani guri." Haliru yace" Nima walkine dai dai k'ugunsu bari na koma, kai kuma kaji da tusarka ma ta isheka." Yana gama fad'ar haka ya juya ya fice.

Malam musa ya girgiza kai ya shihe kewayansu.

Suna tsaye suna jiran Haliru da Salamatu, sai gashi ya fito yana cewa"Kuyi duk abinda zakuyi ba'a fasa auran ba" Megari ya bude baki zaiyi Magana... Adamcy ya katseshi ta hanyar cewa" Ok kuna nufin gaskiya ne zaku aurar da ita yarinya karama da ko ciwon kanta bata saniba, to bari kuga yadda zamu kwashe daku, yanzu abinda nake so da kai zaku janye auran ko sai na kaiku gaban yan sanda tukun?" Haliru yayi dariya yace"yaro yarone watakan mune za'ayiwa barazana ko to baza mu janye ba, kai Salamatu tafi ku iya shege fa." Megari ya zaburo zaiyi Magana a karo na biyu Adamcy ya katseshi yace "No barsu bari mu fara wasan a daranan." Ya fada yana ciro waya daga aljihun wandon sa ya shiga ma'adanar numbers ya nemo wata number yay dailing ya koma gefe Hussaina ta bishi a baya.
Tana ringing aka d'auka Adamcy yace"Asp yay slm Adamcy ya amsa yace"Asp inaso a kayi kira nan Audaras kasa a turo mota guda cike da yan sanda zamuyi maganin wasu mutane, nan bayan gidan megari ne kwana ta farko akwai katon dakali akofar gidan, ni ban san Asp da yake nan garin ba." Asp Aseem yay murmushi yace"Ok na zata daga nan Agadez ok bani 10 minutes zasu iso." Yana gama fadin haka ya tsinke kiran ya kira ya bada umarni.

Ma'azzara tana sharb'al hawaye tabi su Hussaina da kallo tana jikin Adamcy ta kwantar da kanta akafadarsa tana magana amma ba'a juyowa, tsoron Haliru ya cikata tayi saurin matsawa kusan Saratu ta lab'e a bayanta. Hashim yace"a jiye hankalinki babu abinda zasu miki" Haliru ya zabga masu harara yace"Wlh sai kinci gidanku hegiya munahika mai ruwa da bak'ake'n mayu, idanu zuru-zuru zo nan dan babanki."
Megari yace"Watakon Haliru ka girma babu hankali ko yanzu kafison ya kirawo motar iko tazo ta kwasheku har gida?" Dariya Haliru yayi yana tafa hannu yace "Mu mune Audaras megari kaja girman ka fa tau". Megari ya jinjina kai yace" Zaku sani hummm."

Hussaina ta kara shigewa jikin Adamcy tace"mon trésor ko kawai mu dauketa mu tafiyarmu?" Adamcy ya buso iskar bakinsa waje, ya matseta jikinsa yana buga bayanta ya kai bakinsa saman kunneta yace"Tawan banso kina yawan damuwa fa kinji." Ya yana dan cizon fatar kunneta ta saki dan kara kadan. Ya mata kiss ya janyeta ya kamo hannunta yana murmushi yace" Sorry tawan bari kiga yadda zamuyi dasu yanzu kwantar da hankalinki...." Bai ida rufe baki ba suka ga motar yan sanda aguje taja burki daidai bakin dakali.

Habawa Haliru a mugun tsorace ya nufi gida a guje yana kururuwa da ihu wani Police ya diro da bindiga yay kan Haliru yace" kana motsawa zan sauke kanka yanzu nan." Haba Haliru ya zube kan guiwarsa wata irin zufa tana keto masa jikinsa na rawa. Ma'azzara me zatayi idan ba dariya ba Hussaina ta toshe bakinta tana kallon Adamcy, shiko sai murmushi yake saki yana ciza lips dinsa.
Ashe duk abinda ake malam musa yana labe yana kallo ganin haka ya nufi ciki yana dariyar mugunta yana zuwa ya tashi Salamatu yace"Maza tashi wasu sunzo zasu cima Haliru mutunci jeki ki rama mashi." A firgice ta tashi ta lailayo ashar ta gyara daurin kirjinta ta saki uwar tusa d'aya ta warci mayafi a guje ta kado waje tana cewa"babu wani 'Dan magaji ko 'yar magaji da ta isa ko ya isa ya tab'a Haliru ya kwana lfy su wayene?" Bakinta ya k'ame k'am ganin police da bindiga ya nufota yana zaro mata idanu..............✍🏻Yasin nagaji


*Na kudi Ne kan farashi Nera 200 kacal +22792589446/ +22796515805*


💃🏻daga Alkalamin *Sweet Baby* ummu Fareesa😘

*💖BANI DA GATA💖*



*MALLAKIN*
👇🏻
*Real ladingo Sweet Baby*💋
Yar mutan Niger🤙🏻




*Bismillahir Rahamanir Rahim*



*Chapter 8*


..... Salamatu k'asa ta zube gaban police gwiwarta a k'asa, tace"Ranka ya dade me mukayi ni da 'dan uwana? Dan Allah kamana hakuri wlh ko meye zamu gyara, ai fada da aljani ba riba, tuba muke...." police din ya buga mata tsawa yace" Ke wlh yanzu zan fasa kanki da bakin bindigar nan , tashi maza muje zakuyi bayani a can police sitetion, mugaye a zalumai." Duk ilahirin jikin Salamatu rawa yake, jin 'dan sandan nan yace zai tafi dasu policesitetion .

Haliru ya rarrafa kusan megari yace"Don girman Allah mun tuba kar akai mu gidan yari , ko police sitetion wlh zamu gyara...." 'dan sandar ya buga masa tsawa, yace"Ku tashi maza muje wlh yau zakuyi bayani, ba dai zalumci kuka saka gaba ba." Haliru ya damk'e kafar megari ya fara kuka yana rokonsa ayi hakuri.
Police ya buga masu tsawa yace"Zaku tashi ko sai na fasa maku kai yanzu..." Ai rigai-rigai tashi Haliru da Salamatu, jikinsu yana mazari sai lokacin Salamatu taga Adamcy, ta jiyo dariyar

Ma'azzara dan banda dariya babu abinda take harda rik'e cikinta.

Salamatu nan take taji ranta ya 'baci gwara ma tayi mai dalili, aikuwa tayi kukan kura tayi kan Ma'azzara tana fadin "Wai daman saboda wannan bak'ar annobar ce za'a kaimu gidan police. Hussaina ta kalli Adamcy tace"Mon trésor kalli 'yarka ashe ta iya dariyar mugunta haka kar fa ta doketa tayi kanta gadan-gadan." Adamcy bai ce komai ba ya zuba hannunsa cikin aljihu wando sa dan sandan zaiyi Magana Adamcy ya d'aga masa hannu.

Ma'azzara ganin Salamatu tayo kanta kuma tasan maguntar ta, ai ba shiri ta tsayar da dariya tayi kan Adamcy a guje tana kiransa"Uncle temako Wayyo zata dokeni" Salamatu burbur sai tusa take tana gudu kuma mai shegen karan tsiya ko malam da yake bayan kofa yaji karan tusar.

Megari yace"Ikon Allah ashe wannan mata da gaske tusar take ba sharrin yan Audaras bane tanayi din, to wai ku me kuke jira kuna kallo wannan garsaleliyar matar zata bugi yarinyar nan me zai rage ko sai tayi kisan kai tukun?" Dai-dai lokacin Ma'azzara ta iso gurin Adamcy ta koma bayansa ta rungumeshi ta baya ta zagaye hannuwanta a cikinsa, ta boye kanta a gadon bayansa, jikinta ko ina kyarrrrrma yake...

Salamatu tana isowa kusan Adamcy taja ta tsaya tana huci tace" daman iskanci da kuka koya mata shiga jikin kato ba muharaminta ba kenan?" Jin bakin bindiga a kanta yasa tayi shiru tana zaro idanu yace"Maza shiga mota wlh ko na buga maki bakin bindigar nan sai kin suma yanzu." Jin haka yasa Salamatu ta kama hanyar mota tana kuka tana cewa" yau naga rashin gata wai ni zan shiga bak'ar mota, Wayyo rayuwa tayi muni kan

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login