Showing 24001 words to 27000 words out of 43918 words
wani test ko exam's da azayi tanasamun 99% cikin 100, wani lokacin ma duka take kwashewa kuma ko wanne darasi a class kuwa tuni ta zama class monitor inda farin jininta yayi yawa cikin makarantar sakamaƙon himmarta shiyasa kowa burinshi ya raɓeta ko baiyyi karatuba ya kwashe intayi ita kuwa bata wulaƙanci, tun yanzu tayarda da maganar Aunty Hussy da kuma Uncle Adamcy inda suke cewa ilimi haskene yana sawa kataka matsayi masu yawa arayuwa, sai gashi taga haka tun ba aje ko ina ba domin a class ɗinsu wasu ƴaƴan manyan ƴan siyasane wasu kuma ƴaƴan manyan ma aikatane da manyan ƴan siyasa da manyan ƴan kasuwa amman albarkacin ilimi da kulawa duk suna ƙarƙashin control ɗinta. Aunty Hussy tace" baki fitowa palour cikin mutane wai yaushe rabon ma daki gaisa da Uncle?" throug out this week tabata amsa,
dan zaro ido tayi sannan tace "oya kizo ku gaisa!!!" itama fa tana matuƙar san ganinsa ga mafarkansa duk ya dameta ko jiya mafarki tayi gasu nan abakin ruwa sun shimfiɗa wata kyakyauwar prayer meat ga wasu tsanwayan furranni sun zagayesu kuma ta ɗora kanta akan kafaɗarshi yana shafa kanta yana gaya mata maganganu masu daɗi, so ita kuma sai murmushi take tana noƙe kafaɗa so matakeyi tabashi labari mafarkin.
kallan Aunty Hussy tayi da oil roll eyes ɗinta tace" Aunty Hussy banyi sallah ba bara inyi salla sai infito in gaida shi" tace" to bakiyi sallah ba daman kike zaune kikaba paper da biro amana maza-maza tashi kiyi sallah banasan wasa da sallah!" tashi tayi ta faɗa bethroom ruwa ta sanya a jikinta taɗanji daɗi dan Allah yamata san wanka kamar kwaɗo sannan tafito sanye da rigar wanka cireta tayi jikinta sai kamshi turaran wanka da sabulu datayi wanka yake yi, wani body cream ta shafa sannan ta sanya abayar sallah ta tayar da sallah. Tana idawa wasu pakistan ta sanya riga da wando ta sauko tana saukowa Adamcy kawai ne zaune a palour yana tura wani decument na wasu kaya da company su zai fitar ƙarasawa tayi kusansa tana langwab'ar da kai, saura kaɗan ta zauna a cinyarsa ɗan zamewa yayi ta zauna dabas dab dashi tana kallonsa, harararta yake yace"Ke!" yace mata "baki da kunya ko? Idan Hussaina ta ganki ba ruwana kuma kin san dai saura mai dake gurin Salamatu da Haliru zanyi" kyawawan idanunta ta zaro tace "ni dai banaso uncle nayi missing dinka, Allah ni se na rink'a sawa cigiyarka gidan Tv da radio." cikin matuƙar shagwaɓa ta karasa maganar tana karkace kanta tana lek'en kyakyawar fuskarsa.
Kallanta ya ɗanyi yana tab'e baki, yaga taƙara mai girma da kwarjini kauda kai yayi yana aikinsa.
Tace " my uncle jiya nayi mafarki kana shan bakina kana riritani kana goyona muna zagaya wasu flowers masu kyau ,tafara bashi labari harda yadda yake sha mata baki take nunawa da baki barinta yayi sai da tagama tsaf, sannan ya ɗago idanunsa masu mutikar kyau da haske, yace "to zo in nuna miki wani abu" cikin murna ta matso taƙara matsawa tana dariya, kamar abin arziƙi ya kama duka laɓɓanta masu laushi yaja da dan karfi ya murzasu, ya ɗan rage muryarsa ta saki dan kara idanunta sun kawo ruwa, yaki saki kamar zaiyi mata rad'a yace" ban hanaki irin zantu kanan ba? Kinsan Allah kika bari mon bebeta ta jiki gurin Salamatu kawai zan maidake" da sauri ta haɗe hannayenta waje d'aya alamun yayi hakuri, bakinta ya sakar mata, tace" na bari my uncle kai ma to kabar zowa mfarkina kawai , kuma se na hadaka da Auntyna, ince ka dokeni" ta fadi a sangarce.
Kai ya ɗaga yaci gaba da abinda ya keyi bai sake bi ta kanta ba...
kwanci tashi babu wiya cikin Hussy sai ƙara girma ya keyi dan yanzu ya fito sosai inda Adamcy duk wata kulawarsa da tausayin sa ya maida su ga Hussy domin yana matuƙar tausayinta yanzu ma fitowa sukayi wai aje ta zaga gari tayi excersace da ƙafa shine Ma'azzara ta lallaɓo kusansa ta kama hannunsa tace"Uncle a siya mana ice cream" rage murya yayi yace baki da hankali ba a siye kuma kika bari Hussy taji ni dake ne." Mileshi tayu a hannun ta cunno baki gaba ta sakeshi, baya tayi tana zuɓura baki, inda Hussy take murmuahi tana cewa" Uncle da beby amana mi ake tautaunawa da ido ya mata gargaɗi karta faɗa inda tayi gum tace "Aunty Hussy kin kusa haifomana Nunu ko?" tace eh kinaso ?"tace"eh." Nan suka nufi gida Ma'azzara se murmushin mugunta take, bari tayi se sun isa gida ta tada rigima dole Hussy ta saka Adamcy ya sayo mata ice cream d'in...
Waiwaye adon tafiya bari mukoma Niger, masu iya magana na cewa bora karan mowa, yanzu kam gida ya rikice Salamatu ananan da hali na tusa da shegen barci ga minsahari kamar ƙato faɗa kuwa in suka fara kamar a filin yaƙin badar🤣 ranar dambe akayi Salamatu da Haliru kokowa inda ta kada Haliru har zane na faduwa se dan tohi🤣ga wata shegiyar tusa me warin tsiya, daket malam musa ya banb'are ta.
Yanzu ma Salamatu ce ta fito daga bayan gida buta a hannunta se yan wak'e-wak'enta take duk bata da lafiyar kirki, dan cikin nata ya murda sai zawo take, idanun da zata d'ago ta kalli wajan garke taga wayam babu uwar garke, a mugun tsorace!! Ta saki butar tace"Kan Bala'i yau akwai tarzoma a garin *Audarass* , yasin kowa ya kwana lafiya shi yaso." Ta fad'a tana nufar cikin kewayanta a guje................✍🏻
Insha Allah next page zakuji suwaye Adamcy da Family dinsa, da Ma'azzara da nata dangin...
*Na kudi Ne kan farashi Nera 200 kacal +22792589446/ +22796515805*
*💃🏻Daga Alƙalamin Real ladingo sweet Baby💋*
ummu farees😘
*💖BANI DA GATA💖*
*MALLAKIN*
👇🏻
*Real ladingo Sweet Baby*💋
Yar mutan Niger🤙🏻
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
*Chapter 11*
.....Salamatou tana shiga cikin kewayan ta aguje ta warci hijab ta saka, tana fitowa ta nufi kewayan Haliru da banbami ta shiga tana ɗura uban ashar, tusa na kufce mata mai haɗe da zawayi, amman sbd bala'in da masifa da yake cinta Salamatu sam bata san cewar duk tusar da zata yiba, haɗe take da ɗan zawayi kaɗan-kaɗan yake fitowa a jikinta ba.
Banba min tane ya fito da Maimuna matar Haliru a firgice!! Ta fito tana tafa hanuwanta tace,"Salamatu lafiya haka kishigo cikin tashin hankali da banbami miya faru?"
Samalatu ta rangada ihu tayi tafa hannunta, ta kali Maimuna tace "Maimuna kowa kwana lafiya shiya so , yau zakuga tsantsar iya shege da tashin hankali, ni zaku ci Amana ni za'a ballema uwar garke , shi Haleeru yana ina?"
Maimuna tace mata"Baya nan ya fita tin da rana."
Wani uban ashar ta ɗanƙara masu sannan tace"to mu hadu agidan megari."
Fita tayi buguzum-buguzum har takai kofar gida taji dai kamar abu na dan tabata, sai ta juyo da gudu ta ɗauki buta ta koma ban ɗaki ta ɗauraye wannan zawayi-zawayin datake ta kara wani ta wanke tas tafito tana bala'in ta ɗauki wani katan kara ta nufi hanyar gidan megari tana tafe tana banbami.
Tana zuwa lokacin ana wata shari'a ta wani malami makwabcin shi daya fada gida matar shi, ai tana gani wannan shara'a ta koma gefe da sandar ta tana kalkaɗawa sai dariya take, tace "Hareesu ai ba yau ba daman aka saba garin Audarass an san halinka , kai ba karamin kwarto bane, chine yanzu har gidan Mallam Tanimu kake shiga kana kwartancin naka duk kwartancin naka da kake gari bai isaba , har ya koma gidan malamai, Malam Tanimu abinda nike so da kai kanuna mashi iyakar shi Malam Tanimu kaje ka nemi ayar dazata ɗauke mazakuntar shi gaba ɗaya..."
Tsawa megari ya daka mata yace,"Ke!! Salamatou bamu san hauka miye ya kawoki nan? waya saki cikin hirar nan?"
Yo ai maganar da take ashe Haliru yana wajan yazo tsugumi, yana ganinta ya sunne kansa, dan yasa shi ta kawo ƙara, ya ɗinga gif-gif da ido...
Dai-dai da megarin ya mata magana dagowar da zatayi ai ko sai taga Haliru yana sun-sun ne kai ƙasa, ai ko ta ta dura uban ashar, ta saki sandar hannunta nan ji kake bam ta saki wata irin tusa but bar barrrt, haba tusar nan ko haɗe da ɗan zawayi basai ya fara bin zanan ta ba, amman saboda bala'in dake cinta bata kawo akai ba, tusar nan mai haɗe da ɗan zawayi ce ba, kawai ta nufi wajan Haliru a guje tana cewa"Yau kuwa Haliru zaka rena kanka yau garin Audarass zai ɗau baƙin yan kallo , wlh mai rabani da kai sai Allah."
Ai Haliru yana gani Salamatu ta nufo shi cikin mutane, gashi tafi karfin shi dan Salamatu irin wannan matan ne masu kamar samudawa, ga tsayi ga kiba ga baki to haka Salamatu take, ai ko HaIiru mi zaiyi ya zabuwa zai miƙe tsaye ya gudu,mai gari ya riƙeshi yace," Haliru kace ba Lafiya ba matsala ce ta kawo ka?"
Haleeru ya rinƙa faɗin,"Megari sakeni kar ta iso kaga ba lafiya ba gareta , karta zo ta murkushi ta mani zawayi jiki."
Haba wa me za'ayi in ba dariya ba wuri ya barke da dariya.
Megari yana riƙe da Haliru yama Salamatu tsawa, yace"dan Allah tsaya malama Salamatu ki tsaya anan karki iso mamu nan ki tsaya anan kiyi bayanin ki in Allah ya yarda kome ye za'akawo masalaha , kar ki iso mana dai awannan yanayin da kike ciki dan naga kuda ya fara binki..."
Ai ko Salamatu ranta idan yayi dubu ya bace ta duƙe a nan ta fashe da kuka tace "Yanzu irin tozarcin dazaka mani cikin mutane nice kuɗan kebi? Daman an tara jama'a ne dan a wulakantani , nice kuda yake bi?"
Megari yace,"Allah baki hakuri Salamatu ba haka nan bane , yanzu dai imani bayani miyake tafe dake?"ya kalli Malam Tanimu yace"Malam Tanimu dan Allah dan Annabi wannan shari'a taku mai tsayi ce kabari mu kare da Salamatu gara ni inyi ta Salamatu in salameta ta tafi tabamu guri, ko miye gara in ɗauki nauyin shi."
Ai kuwa kowa ya kama dariya yana su'sunne kai.
Mallam Tanimu da kanshi yace"A'a babu komi a salameta ɗin."
Salamatu tace"megari ba komi bane illa"tanayi tana yatar majina tana shashekar kuka taci gaba da magana, "uwar garke na Haliru ya since ta kuma daga nan ma police zani wlh mai rabani dashi yan sanda ne..."
Megari ya katseta yace,"Subahanallahi Haliru da kanka kayi wannan abu Haliru da gaske ne ka ɓalle ma Salamatu Uwar garke?"
Haliru ya ɗinga cicira ido yana za'zare ido yana irin na munafukai.
Kallo ɗaya mai gari yamashi tin kan yayi magana yace "wlh kai ka ɗauka, kai ka ɗauka ka faɗi mana gaskiya in ba haka ba Salamatu tashi kawai ki kaishi wajan yan sanda shi zaifi.."
Ai kuwa ta zabura ta mike cikin fari ciki tana shasheƙar kuka amman in ka kalle fuskarta kasan akwai mugunta, da ɗaukar fansa tare da ita.
Ai Haliru yana ga Salamatu ta mike ta juya ƙuda na yana biye da ita yace "A'a zan faɗi gaskiya , megari nina balleta amman wlh bankai gacin kuɗin ta ba, yanzu haka tana kara ida za'a saido min ita."
Ai ko Salamatu tana jin haka babu wani tsaye-tsaye a guje tayo kan megari, haba megari yana gani haka ya mike riƙe da hannun Haliru ya maida shi bayansa, yace "dakata-dakata tsaya Salamatu yi hakuri , haba Salamatu haba Salamatu yi hakuri komi zaizo ƙarshe kina ji tumkiyarki bai saida maki ba , bari yanzu insa aje akawo maki kayan ki" ya kalli Haliru yace "kai Haliru gaya mana waka ba saida uwar garke?"
Haleeru yace "Nuhu dillali."
Megari yace "Nuhu dillali kaba?" yace"eh"
Yace ma Malam shehu da yake zaune a kusan shi yace,"Mallam shehu maza a tafi kara ama Nuhu dillali magana, wannan uwar garke wace Haliru ya bashi ya sayar koya sayar ya ba wanda ya saya kuɗin shi a kawo ta nan yanzu-yanzu nike bukatar ta."
Mallam shehu a take yace"Ranka ya dade da girman kujerar ka an gama". A take ko ya mike ya nufi kara.
Salamatu tana jin haka fari ciki ya kamata ta zauna a nan ta hada hannuwanta tace "Nagode mai gari nagode Allah ya kara maka daraja da girma , Allah ubangiji yasa kai zaka ta mulkar mu daga nan har karshan rayuwar mu, Allah ya rabaka da kishiya in Allah ya yarda kai ɗaya ne agarin Audarass babu wani."
Nan ma dai mutane tabasu dariya, shiko mai gari yaji dadi yaban da Salamatu tayi mai, sai kara wura hanci yake ya ɗaura kafa ɗaya kan ɗaya yana dariya, bayan ya kare dariyar ya hade rai ya nuna Haliru da yatsa yace "Gaskiya Haliru abinda kake baka kyautawa bamu maka kashe ba tin su adamcy suna gari , wata nawa yanzu tsawan wajan wata biyar amman har yanzu baka daina ba? Bamu ce maka karka kuskura ka taɓa mata uwar grke ba? To wlh daga yau idan ka sake maka mancin haka gidan yari za'a kaika babu shaka zaka gidan maza , idan kune yaji jiki ya tsira."
Haliru cikin rawar jiki ya rike kafafu mai gari yace,"wlh wlh insha Allahu na daina daman takaicin wannan kokowar damukayi ta kadani ranar , shine nima nace zan ɗauki fansa akan wannan."
Gaba ɗaya kowa abin sai daya bashi dariya, nan dai aka samu aka sasanta daga can nesa Megari ya hana Salamatu ta matsu kusan su daga can yamasu nasiha ya kwatanta masu sufa yan uwane uwa ɗaya uba ɗaya su haɗa kansu subar tashin hankali, yanzu duk garin Audarass ana nan ana zagin su basa shiri tsakani su haka yaran su ma kananan su lalace, dan Allah su daina haka.
Ana cikin haka sai ga Malam shehu ya iso tare da uwar garke, har da ma Malam Nuhu ana jaye da ita nan aka ba Salamatu ta tana ta ma Megari godiya.
Megari yace taje ankai mata har gida, nan ko ta mike kuɗan nan nabiye da ita ta kama hanyar gida tana cikin fari ciki, megari yace ma Mallam shehu yakai mata tumkiyarta har gida, nan yakai mata har gida shima Haliru nan ya nuna insha Allah ya yarda bazai sake haka ba, kuma bazai sake fada da ita ba taje tayi shirmanta tinda fada da ita ba riba bane tafi karfin shi gashi tana azabtar dashi ta tusa, ha nan fa miza'ayi in ba dariya ba nan dai akayi taro aka watse shi kuma Haliru yaki tafiya har sai da aka ida shari'a kwartayan nan yana zaune..
Salamatu kuwa tana zuwa gida ta ɗauko wasu kayan ta ɗauki ruwa abokiti ta shiga banɗaki tayi wanka ta sauya kaya ta fito. Lokacin har Malam shehu ya kawo uwar garke, ya ɗaure mata taji dadi sosai taje ta shafa uwar garke taje tana da kudi ta ɗauki 1000F taba ɗanta Murtala tace yakai ma Malam shehu shiya ɗauki dari yaba megari dari ɗan yana ta dariya ya fita daga gidan, ya tafi ya kai aiken.
Ita ko ta kama hidumomin gaban ta bayan ta bada an sayo mata magani zawo ta sha tana yan wake-wakan ta ɗan akwai ta da taurin rai dan duk ciwon da Salamatu take ji bai hanata wakar ta da aikin gida, sai de idan ya kwantar da ita..
Bayan magariba ne da Haleeru ya shigo gida ya nemi da suyi sulhu da ƴar uwar shi ya kwatanta mata da cewar wannan abu da suke baida kyau in Allah ya yarda sun daina ta yafe mashi shima bazai kara tsokanar taba.
Nan dai da har ta kiya komi kuma ta tuna tace to shikenan babu komi, nan dai har take ce mashi wlh duk da dai bata san Ma'azzara amman yanzu tayi kewarta tsawan wata shida bataga ɗiyarta ba ɗiyar ɗan uwanta ko da ƙaƙa dai jini su ce.
Nan dai shima Haliru yace gaskiya basu kyauta ba in Allah ya yarda zaije nan wajan su Ummee wajan yan uwanta da suka bari ya tambaya abashi lambar Ummee datake agadez abashi lambar adamcy ya kira yaji ko lfy Ma'azzara take, nan dai suka ci gaba da firar su ta duniya malam musa na jinsu baiyi magana ba...
*A salin su Adamcy*
*Muhammed norènzo* cikeken bature ne haifafan france, maraya ne gaba da baya daket a wahale ya samu yay karatunsa, wanda yake da tsantsar ilimi gwamnati ta ɗauki nauyinsa, bayan ya gama aka turo shi niger cikin garin Agadez bautar ƙasar wata shida, anan ne Allah ya haɗashi da wata mai suna lallah buzuwa, soyayyya me karfi ta shiga tsakanin su iyayanta suka ce baza su ba bature ƴarsu ba, abu kamar wasa Norènzo yace zai musulinta, lallah taji dadi sosai ko uwanyata bata faɗa ma ba, ta kaishi gidan sarki nan aka bashi kalmar shahada bayan an tabbatar zai musulinta ne dimin Allah badan an hanashi auran lallah ba. Ya amshi musulinci, aka bashi sunaye kyawawa na musulinci aka faɗa masa darajar da suke da wajan Allah ya zaɓi Mohammed, daga nan sarkin Agadez ya buƙa ci yaji tarihin sa, nan ya baiyana masa shi marayane bayada uwa bayada uba, ko ƙasarsu gwamnati ce ta ɗauki nauyin karatunsa.
Daga nan sarki ya amshi Muhammed da hannuwa biyu ya zama kamar ɗansa, yake kula da rayuwarsa bayan ya gama bautar ƙasa yace bazai koma turai ba, tunda bayada kowa a can sarki ya saka baki iyayan lallah suka bashi auran lallah, bayan ya masu bayanin kome sarki yay komai a matsyin ubansa ya bashi gida akai biki lfy, soyyaya mai tsafta suke gudanarwa da lallah wacce itama cikakar buzuwace ga kyau ga fari, amma duk da haka Muhammed yafita kyau, nesa ba kusa ba...
Bayan shekaru biyar zuwa lokacin Allah ya a zurtasu da haihuwa, har biyu mace da kuma namiji, kuma zuwa lokacin Allah yay masa buɗi sosai, yaransu kyawawa masu kama da ubansu sak, namijin Fawwad macan Rukaiyya, wanda suka taso cikin gata da kulawa da kuma tarbiyya, ga ilimin addini da na boko kowa sha'awar yaran Muhammed yake, baza ka taɓa cewa tubabe bane ya riƙe musulinci hakkun da gaskiya, ga arzuki Allah ya bashi...
Bayan sun girma sun kammala karatun su Rukaiyya tayi aure a