Showing 60001 words to 61846 words out of 61846 words

Chapter 21 - Nakasa B Kasawaba Book 2 Complete Hausa Novel

wani abu yake kallo wanda ya ɗauke masa hankali.           
Khamis dake tsaye akansa tun ɗazu batare da, Hayatuddeen din  yasan da zuwansa ba ne yasaki dariya, azabure Hayatuddeen ya ɗago kansa, ganin Khamis yasashi, sakin wata irin ajiyar zuciya me ƙarfi, aɗan hasale yace. 
"Mcheeww wallahi Khamis kai banza ne ji ka tsoratani."     
Murmushi Khamis yayi tare da zama agefen Hayatuddeen ɗin, hannu yasa ya dafa kafaɗan sa, dubansa yayi tare da cewa.   
"Kai wallahi tsoronka yayi yawa, menene to acikin BF da har ma sai ka ɓuya kake kallonsa, hmmm yaro inzakasha giya kasha ta dubu, kaine har yanzu kanka bai gama wayewa ba, har yanzu fa baka iya ko riƙe hannun mace, iya iskancinka ya ƙare a waya, daga anyi magana kace kai bazaka iya ba, mufa yanzu mune manyan gobe, yanzu ne ya kamata ace munci ƙuruciyar mu, mun shana, sannan muyi abun da mukeso." 
         
Iska Hayatuddeen ya fesar ta bakinsa,  girgiza kansa yayi tare da   cewa.                  
"Bazan iyaba Khamis, ni sam bazan taɓa iya aikata haka ba, insha Allah har duniya ta tashi bazan taɓa yarda nakusanci zina ba, kasan girman zunubin wanda ya aikata zina kuwa Khamis?  hmmm nikam dai ba ruwana, iskancina a iyaka waya ya tsaya kamar yanda ka faɗa da farko, amma taɓa jikin wata mace, wanda ba muharamma ta ba gaskiya bazan iya ba."     
Hararansa Khamis yayi tare da cewa. 
"Shiyasa nace bazaka taɓa wayewa ba, yanzu mene amfanin kallon BF matuƙar bazakanemi inda zaka gusar da sha'awan ka ba? hmmm nidai wallahi shanawa ma yanzu na fara ehe."     
Murmushi kawai Hayatuddeen yayi tare da playing vedio'n sa ya cigaba da kallo, yana mejin wani irin abu acikin jikinsa, sau dayawa yakanji kamar ya daina kallo, amma kuma zama da Khamis yasa kallon BF ya zame masa tamkar wani kallon film, yayi sabo da ganin BF sosai, saboda haka koda yace zai daina sai yaji ya kasa, duk da cewa yasan kallon BF din ba kyau, amma sosai idan yana kallo yakejin kansa cikin wani irin shauƙi, saboda  yanajin cewa shima yanzu yazama saurayi shekara 20 da yake dasu, sunsa yanajin kansa kaman ɗan 30 years.
Shida kansa yasan da taraiyar sa da su Imran tafi mishi daɗi da al'khairi to abin ta kaicin Imran F.C.E yake Sulaiman kuma da Isma'il Kashere University suke. Zakariyya kuma da yake nan cikin G.S.U ɗin sai kuma ya kasance Department ɗinsu ba ɗayaba, tofa wannan dalilin ne ya rabashi da tsoffin abokansa a makaranta ya haɗashi da wannan ɗan banzan khamis ɗin mai ƙafafu kamar faskaren wawa.

Wannan yana ɗaya daga cikin illar abokai, dole iyaye mu lura da abokan yaranmu muddin sun fara tasawa.
Zakiyi shekara 14 kina bawa ɗanki/ƴarki tarbiya mai inƙanci to. Tofa daga shekara 15 zuwa 18 akai ashirin zaki fara yaƙi da gasa da abokanshi da zasu fara bashi tasu tarbiyar da in kinyi sakaci da addu'a dasa ido cikin awa ɗaya zasu kore taki tarbiyar nan su ɗaura tasu, shike nan sunyi nasara a kanki sun cuci rayuwar yaronki damake kanki, hattara garemu iyaye mu kula...!

Tashi tsaye Khamis yayi tare da cewa. 
  "Saika tayi ae, kazauna nan a haka kada ka nemi ƙarin wayewa akan wanda kake dashi, ni kaga ma tafiyata, saboda yau ƙarfe 7 dai-dai muna da wani show me zafi a night club, nasan ma idan nace kazo ba zuwa zakayi ba."                  
Kai Hayatuddeen ya jinjina tare da cewa.       
"Saimun haɗe gobe, danni ma nasan driver ya kusa zuwa ɗauka na,  aje night club lafiya amman banda ni kam, bazanci amanar hamma da Ummynmu ba."       
Dukan wasa Khamis ya kai masa, sannan ya juya ya fice daga cikin class ɗin.                 
Bawani jimawa shima Hayatuddeen ɗin, sule driver yazo ya ɗaukeshi.                           

Ƙarfe takwas na dare dai-dai  yadawo daga masallaci, kaitsaye part ɗinsa ya wuce, kasancewar akwai wani aikin sirri wanda zai gabatar, domin ansashi binciken wani riƙaƙƙen ɗan fashi, wanda ya addabi mutane, sannan kuma har zuwa yau ankasa gano inda yake, saboda hakane ma aka danƙawa Saifuddeen ɗin ragamar case ɗin ahanunnsa, kasancewar sun san ya ƙware wajen iya computer, da computer kaɗai zai iya gano musu inda mutumin yake.          
Yana  shiga ɗaki kayan jikinsa ya soma ragewa, inda ya zauna daga shi sai 3 guater da kuma farar singlet, laptop ɗinsa ya jawo tare da sanyata  gaba, nan ya maida gaba ɗaya hankalinsa ga aikin da yakeyi.             

Da misalin ƙarfe 9 kuwa Ameena tashigo cikin ɗakin.    ganin cewa yana gudanar da aiki me mahimmanci,  yasa batayi ƙoƙarin damunsa ba, kan gado kawai ta ɗale tare da kwanciya, sama-sama taɗan latsa wayarta daga haka bacci ya ɗauketa, ko data'n ta dake akunne bata kashe ba.    
Shikuwa Saifuddeen har wajen 12 na dare yakai yana aikin bincike, cikin sa'a kuwa yagama haɗa duk wani information da yake so, dan kuwa ya gano inda mutumin yake, saida ya turawa ogansu komai kafun yake rufe laptop  ɗinsa, nan ya ɗauro alwala sannan yazo ya kwanta, ganinta haka bata rufe jikinta ba, yasashi rufa mata blanket, tare da gyara mata konciyarta, cikin mintuna kaɗan bacci ya ɗauke sa.      

Washegari kuwa ya tashi da ayyuka masu yawa akansa,  hakan yasa tunda ya fita daga gidan bai dawo ba sai wajajen 3pm,  nan ma dai part ɗin Ummi ya zauna.   Koda dare yayi ya tafi zuwa ɓangaren su, nan yasamu Ameena har tayi bacci, yaji daɗin hakan kuwa, don dama baiso ya isketa idanunta biyu, gudun kada ta ce zata ƙara neman wani abu daga garesa.              
Aikinsa ya ɗan taɓa kafun bacci ya ɗaukesa.       

Yauɗin ma dai baitashi da niyan zaman gidan ba, dan yanzu aikin nasa yaɗau zafi wani abun dole sai ya fita da kansa yaje ofishin sirri na DSS.  
Cikin nutsuwa yagama kimtsa wa, cikin wani lallausan yadi me kyau da tsada, yayi kyau matuƙa, Ameena dake tsaye tana kallonsa ne tasaki murmushi, tare da ƙarasowa kusa dashi,ido ya ɗan zuba mata ganin ta sunkuyo kanshi a hankali ta dai-daita fuskarsa da nata, batare da yayi  aune ba sai kawai jin bakinta yayi, acikin nasa tanayi masa tsosan sweet,  sam bai hanata ba saboda haƙƙin tane, saidai kuma baiwani biye mata ba, cikin mayen soyayyarsa ta ɗago idanunta ta kallesa, kallo ɗaya yayi mata yaɗan ɗauke kansa, murmushin yasakar mata tare da shafa gefen fuskarta, cikin body language ɗinsa yayi mata alama kan cewa.
"Saiya dawo."
Fatan al'khairi tayi masa, yana fita tafaɗa kan gado, tare da sakin ajiyar zuciya.       
Shikuwa  Saifuddeen saida ya biya ta wajen Umminsa kafun ya fito, inda sule driver yayi driving ɗinsa suka fice daga cikin gidan.

Ameena kuwa yau a ɓangaren Ummi ta wuni, ba ita ta koma sashinsu ba sai da magrib ta gabato.      
Tanayin sallah kuwa ta ɗauki tsumin ta ta sha, tare da turara jikinta da turaren ƙamshi.
Nan dai ta kimtsa kanta tsab, dan tana matuƙar begen mijinta, kwana uku kacal amma tayi mugun missing lallausan jikinsa.     
Duk da cewa ya jima da dawowa amma bai shigo gidan ba saida  yayi sallan Isha, ɓangaren Ummi yaje suka ɗan taɓa hira, kafun ya komawa part ɗin nasu.        
Yana shiga ɗakinsa ya iske Ameena zaune akan gado, tasha ado cikin sleeping dress masu kalar pink.                 Yau ita da kanta ta haɗa masa ruwan wanka. 
Koda ya fito daga wankan, amsan towel ɗin hannunsa tayi, nan tashiga goge masa ɗan danshin ruwan dake jikinsa, haka dai yaɗan kimtsa inda ya hau kan gado ya kwanta. Itama Ameenan kwanciya tayi akan gadon, tare da  zagayowa ya zama suna fuskantar juna,     ɗan ranƙwafowa tayi tare da kamo hannunsa ta ɗaura akan waist ɗinta,   bakinta ta ɗaura akan nasa,  inda ta kamo laɓɓansa tana sucking,  lumshe idanunsa yayi cikin ransa yace.  
"Oh ni Saifuddeen naga takaina, nadawo kaman wani alawa, ko yaushe tana cikin tsostsotseni ita ko gajiya ma batayi ne."     
Ameena kuwa gaba ɗaya ta fara manta inda take, sosai take romancing ɗinsa,  gane abun da take nufi yasashi, kasa hanata abun da takeso, saboda haƙƙinta ne, idan ya hanata sai Allah ya tambayesa.                     Kamar dai wancan daren haka awannan daren ma Ameena ta more Saifuddeen,
Ido ya lumshe dai-dai lokacin data zauna kan cinyoyinshi suna fuskantar juna,
Zaleeha yake jida gani a cikin jikinshi da zuciyarshi, shiyasa a take lafiyarshi ta harba ya miƙe ƙam yana ta harbawa da cika,
Ajiyan zuciya ya sauƙe da ƙarfi jin ta haɗe kanta dashi, yana mai mmkin duk abinda fa  Ameena zata mishi baya tashi har sai dai in ya tuno Zaleeha ya kawota cikin ransa,
Haka nan yake jin tausayin Zaleeha dan wallahi Allah yasan karonta dashi bazai mata ta daɗiba, ya guturta kashe bakin tsiwar nan a dare ɗaya,
yanaji a jikinsa tabbas Zaleeha matarsace zata dawo da ƙafafunta zai kuma yi maganinta yana dai-dai ƙugunta, a haka dai yana cikin tunanin Ameena tayi ta bidirinta a jikinshi, ido ya ɗan lumshe sai da aka ɗan zo bakin boda ne, sai ya jawota jikinshi ya ruggumeta da ƙarfi tare da sauƙe tagwayen numfarfashi.

Dan gane da gajiyar jiki kuwa, sai ma abun daya ƙaru, don kusan yau zaice yamafi ranan jin gajiya, sam bayason wahala, bazaice Ameena bata gamsar dashi ba, sannan bazaice bayajin daɗin kasancewa da ita ba, saidai ajikinsa yanajin tabbas akwai wani  babban gurbi wanda bata iya cikewa, hakanan yakeji kamar akwai wani abun da ta rasa baijin irin gamsuwar da yake buƙata ba, hakan kuma baya rasa nasaba da bata iya jure tsawon lokacin da yake buƙata, yana buƙatar gamsuwa ta sosai da sosai ita kuwa Amina macece dole tanada rauni.         
Wanka yayi sannan ya dawo ya kwanta, ajiyar zuciya yaketa sauƙewa dan yagaji sosai, itama Ameenan kwanciya tayi bayan tayi wanka, haka takejin ranta ƙal, bata da wani sauran damuwa.
Hannunshi ya ɗan sa a hankali ya s....!



*Uhummm yanzu aka fara kabcen, ana dara sai ga dere yayi, ƙaƙa tsara ƙaƙa!?.*



LITTAFINA NA KUƊINE duk wacce ya/ta karanta bata biyaba tasan na ne ta karanta, ɗari ukune dai nace kuɗin ba miliyon uku ko dubu ɗari uku ba ko dubu ukuba ɗari uku zaki turo katin mtn na 300 ta number nan 09097853276 ko kimin transfer 300 ta asusuna na 0005388578 jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa, sai ki turo shaidar biyanki ta no nan 09097853276




By
*GARKUWAR FULANI*

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login