Showing 33001 words to 36000 words out of 74791 words
Chapter 12 - Bandirawo Book One Complete Hausa Novel
haka nima na rink'a cema Hassan d'in ka."
murmushi yayi tare da kamo hannun ta yace.
"Na bari y'ar biyu na babyn mu mai kyau nace dake Raihanan ki ko?."
Kai ta gyad'a mai tare da cewa.
"Harda wani cemin baby ka dai san awa d'aya ka bani ko?."
dariya yayi tare da kamo kafa d'anta yace.
"Na yarda amman dai na fiki tsawo,
mu tafi kawai B'iyaye na."
Haka suka tafi suna wasa suna raha cikin k'aunar juna da yawan surutu gashi daga surutun su har mun gano cewa y'an biyu ne su,
shi kam General tamkar an kafashi a wurin ne ya kasa shiga cikin gidan sai juyawa da yayi ya hard'e hannu a k'irji ya zuba musu ido har suka je bakin motarsu nan ma suka fara rigima ita Rayhana tace ita zata jasu shiko Ramadan yace sai dai shi,
ganin Rayhanan zata bata musu lokaci ya cilla mata key,
tare da cewa.
"Naci girma karb'i mu tafi."
Shi kam General ya kasa d'auke idonshi a kansu su duka biyu ita yarin in yar inya kalleta har tsikar jikin shi yake jin yana tashi.
Suma cikin Mamaki ganin yana yin General suka tafi.
Yana tsaye a wurin har Captain Sani ya fito tare da Dr Jabeer gaisawa sukayi tare da mik'awa General fayel na bincike kan b'atan Meenal din wanda aka yishi a jihar Taraba zuwa Yola 2 Gombe,
toh yanzu an mik'e binci ken a hannu General inda zai fara kafa jamin tsaro da binci ken daga jihar Jigawa zuwa Kano har ya gaggaro nan Kaduna yayin da aka bazai yan sand'an ciki kuma tako wanne sak'o na kasar na.
Karb'a fayel din yayi tare da cewa .
"Insha Allah zata dawo gareku cikin k'oshin lafiya,
yanzu tunda da hotu nanta zamu bada a kafafen yad'a labaru sannan za'a buga jarida da neman ta tare dasa kud'i mai tsoka ga duk wanda ya kawo labarin ta ."
Murmushi Dr Jabeer yayi cikin jin k'arfin guiwar,sannan sukayi sallama da juna.
Daga nan Captain Sani da General Aliyu suka wuce cikin Jaji ,
suna isa General ya ajiye fayel d'in a kan kujera sannan yace wa Captain Sani .
"Ga wannan ni zan d'an shiga zanyi bacci yanzu wani Abdulkarim zai zo,
yana zuwa ka bashi fayel d'in amman ka zaro pic d'aya a ciki ka ajiye sauran kuma ka had'a mai su."
"Toh " ya amsa mai cikin girmamawa,
sannan shi kuma ya wuce cikin bedroom d'in ya konta,
shima Captain Sani konciyar yayi a parlour.
Shi kam General tunani ne goma da ashirin a ranshi ko ido ya rumtse fuskasu Rayhana da Ramadan yake gani kunne shi na ajiye mai sautin muryar yaran masu cike da k'aunar juna.
A d'aya sashin zuciyar sa kuwa Abdul yake tunowa tunda ya k'oneshin yaune kawai ya kuma fita ya bar Meenal a gidan ita kad'ai sai su Maman ido ya rumtse tuno hali irin na Mama zata iya yin komai akanta da d'anta dan imanin ta reggegene.
Ita kuwa Meenal tunda ya fita tana baccin ta ,
kamar a zahiri kamar a mafarkin ta rink'a ganin General d'in cikin wani irin hali da bata Ganeba kamar dai cikin wahala yake,
cikin d'an tsoro ta farka tana tashi ta fito parlour dan a tunanin ta yana nan tana fitawo parlour ta samu Abba a zaune,
a hankali ta k'arisa gefen shi ta zauna tare da gaida shi cikin kulawa ya amsa gamida cewa.
"Meenal ya jikin naki?."
kai ta d'an d'ago ta kalleshi cikin k'aunar Abban dan yana da mutunci komai zai mata cikin kula yake mata shi.
"Da sauk'i Abba yanzu kam ma banji zafin sosai."
"Masha Allah haka ake so Allah ya k'ara sauk'i ko."
"Amin ya rabbi ."
Tace dashi tare da yin murmushi,
haka Abba ya d'an yi ta janta da hira,
kuma ba laifi dama itama tana sakewa da Abban.
A d'akin Mama kuwa cikin jinjina kai ta kalli Abdul murya k'asa-k'asa tace.
"Abdul yanzu kai a burin ka me kake son ayiwa Aliyu dan d'aukar fansa.?."
Cikin cije lips enshi yace.
"Mama ni so nake a mishi shegen duka a karya Mashi hannayen da k'afafun shi ."
Ido ta kuma tsura mai tace.
" shike nan abin da kake so?."
kai ya gyad'a tare da cewa.
"Ehh."
Tsaki taja sannan ta mik'e tana safa da marwa cikin mugunta tace.
"Kai ai baka da hankali baka kuma san k'ofofin mugun taba sannan baka San cewa kowa da wurin da za abi naci nasara a kanshi,
ai Aliyu indai ta wurin duka ne har a badan da'iman ba zamu cin nasara a kanshi ba,
sannan ko munci nasara an karya shi wallahi ni ban huceba,
abin da yaso yayi maka Allah bai bashi sa'a ba ni zan masa badai akan mace yaso ya nak'asa min kai ba?."
Kai ya gyad'a cikin kallon yadda yake zama ba wondo sai jallabiya ajiyar zuciya ya sauk'e tare da yin hamdala a ranshi yana cewa.
"Mugun yaso ya maida ni mace ko mata maza amman Allah ya fishi gani garau da lafiya ta tamkar doki.
Yana cikin tunanin yaji Mama tana cewa .
" Toh ni yau d'in nan zanje gida boka mai gobe da nisa,
zan kashe kud'i ko nawa ne a maida Aliyu Mace ya tashi daga Aliyu ya koma Aliya zan Sa boka ya nak'asa mana shi ta yadda har a badan shi da Mace sai dai gani da ido ta yadda zai rayuwar da wannan yarinyar daya k'ona ka akanta sai dai ido kuma tunda sunce matar sa ce ita ba k'aruwa ba to shakka babu kai d'in,
nake so ka mai data karuwa ka zama tamkar mijin ta,
yayin da shiko Aliyu zan sa boka ya maida shi tamkar logoni ko tsuma,
shi da mace sai dai ya kalleta da ido ,
wannan Meenal din da yake gadi zata zama haramiyar sa,
wanna ne kad'ai zamuyi mu d'auki fansa ta yadda ko wanne wayewar gari Aliyu k'ara mutuwa zai keyi a tsaye,
shi zai koma mata maza
tunda a fad'an zahiri baza muci nasara ba toh na sunk'uru zamuyi mishi,
yadda na rab'a uwarsa da ubanshi haka zan rabashi da ko wacce y'a mace."
Ido Abdul ya zuba mata cikin murmushi farin ciki baki na rawa yace.
"Mama kin gama min komai wallahi."
Sai kuma ya d'anyi shiru sannan yace.
"Amman kar a hanashi Aure gaba d'aya in yaso adai rabashi da Meenal d'in kawai."
Zama tayi gefen shi cikin rashin imani tace.
"Dama ko Aliyu bayyi ma haka ba inason in hanashi aure inko ban hanashi auren ba toh zan hanashi haihuwa bare kuma yazo ya maka wannan abin."
Cikin mamaki yace.
"Toh Mama me ya miki?."
Jinjina kai tayi sannan tace .
"Na tsane shi ne,
sabida ai kasan dai gidan nan na Abban Aliyun ne ba gidan Daddyn ku bane? Toh tun kafin a haifi Aliyu naso in zubar da cikin sa yafi sau biyar ina bawa Ammin Aliyu maganin tana sha kai harda allura nasa an mata cikin dabara amman da yake wannan Aliyun taurin Kaine dashi kamar shaid'an tun yana cikin uwarsa shi gardama yake min wallahi sai cikin sa yak'i zubewa."
Cikin mamaki yace.
"Toh Mama meyasa kike son hana matar Abba haihuwa? tunda naga ita ba kishiyar ki bace?."
Tsaki taja tare da cewa.
"Kaima banza ne naga alama ka fara zama irin yayan ka Amir da k'anwar ka Nafeesat,
raguwar zuciya gareku ko toh,
abin da yasa nake tsoron kar matar Abban ta haihu sabida kar ya samu Magaji kaga in baida yaro da zaran ya mutu Daddy kune zai gajesa kaga d'en duk dukuyarshi ta zama tawa nida Ku y'ay'ana,
toh amman don jaraba da taurin kai saida wannan jarabebben d'an nasu Aliyu yazo duniya gashi ya fito d'an namiji ta yadda duk zai kwakwashe gadon,
toh shine yanzu banson Aliyu ya haihuwa tunda ko ubanshi ya mutu ya gaji dukiyar toh in baida y'ay'an dole kune zaku gajeshi daga nan dukiya ta zama tamu,
kaga dama shi Daddyn Ku ba abin da yake dashi yana nan kamar b'eran masallaci fak'aru alal larurati kawai."
Ido ya ware cikin jin hud'ubar shaid'aniyar uwarsa,
cikin zak'uwa yace. "toh Mama ya kikayi ki rab'a iyayen Hamma Aliyu?."
Murmushi tayi cikin yarda da kanta tace.
"Yanzu kan zan tafi gidan boka mai gobe da nisa dan ya fara min aiki a wannan rana sai gaba zan baka labarin yadda na rabasu a sauk'ak'e."
Ido ya zura mata tare da mik'ewa yana tafiyar yan kaciya yasa hannun ya d'an dago jallabiyar sa karta fameshi,
Ita kuwa mayafinta ta yafa sannan suka fito parlour anan ya tsaya itako ta wuce gidan bokan nata Wanda yake can cikin k'auyen Zaria kauyen ma a bayan garin.
Tana zuwa ta samu gidan a cike da mata anata bin layi gidan boka ya zama tamkar asibiti,
Itace bata samu shi gaba sai goshin maggariba tana shiga bokan ya kalleta cikin yin shu'umin dariya yace.
"Hajia zulai a gidan lallai mugunta ta motso."
Zatayi magana yayi maza yace.
"Kiyi shiru nasan meke tafe dake amman kinsan sharad'in aiki na dole yau nine matsayi mijin ki kuma kinsan abinda zamu aikata."
Kai ta jinjina tareda cewa.
"Ba dai buk'atata zata biya ba?."
Cikin zare ido yace .
"Sai dai in ban miki wonka ba."
Kai ta jinjina tare da cewa.
" na yarda"
Dariya yayi tare da cewa.
"Toh a wannan Daren zan tura aljana kasalau ta zuba mishi kasala da sanyi mai tsanani da zazzab'i ta yadda bazai iya yin nafilfilin daya saba yi da karatu k'ura'ani da azkar da yake duk sai ya kasa yi kafin mu samu nasara a kanshi."
*Wa iyazubillah ya Allah ka tsare mana imanin mu hak'ik'a wannan abu ya yawa ita a cikin matan wannan zamini*
Shi kuwa General bayan anyi sallan ishah ne ya koma kan 3str ya konta,
Captain Sani ne ya kalleshi cikin kula yace.
"Sir ya kamata mu koma cikin Kaduna ko?."
Kai ya jinjina tare da rumtse idonshi ,
can kuma sai ya mik'e tare da rarumo..πππππππππ
*BANDIRAWO* page 2β£7β£to2β£8β£
Na
*Aysha Ali Garkuwa*
πππππππππ
*YELAN BANDIRAWO MA KHAIRUJI NUMIN BANDIRAWO MA KHAIRUJI WANNU BANDIRAWO MA DO'A KHAIRUJI, TOH ALLAH JAB'I A LARAI KHAIRUJI D'ER HABARUJI KHAIRU HAMAD'A BE BANDIRAWO MAD'A TO EN NUMI ENFU EN BANDIRAB'E*
Pml
Da wani dan saurayi wanda bazai wuce sa'an Abdul ba cikin wani irin yanayi yaron ya zubawa General ido tare da mamaki cike a ranshi,
shima General d'in kallon yaron ya d'an yi cikin mamakin wannan abu sosai yake mamaki bin yaro yayi da ido jin yadda yaron ke magana.
"Ayyah sannu ban lura da kaiba ne."
Ido ya runtse cikin son tantance kalan muryan yaron wanda gaba d'aya ya tsaya mai cikin rai,
ganin shiru su duk ba wanda ya kuma magana sai budurwar dake bayan d'an saurayin tayi magana cikin kallon General.
"Kayi hak'uri bandirawo."
sai ta kuma kallin Saurayin wanda ke bin General da ido kawai tace,
"Ramadan mu tafi kaga lokaci na tafiya fa."
Saurayin da ta Kira da Ramadan ko,
sai ajiyan zuciya ya sauke tare da yin murmushi ya shafa sajenshi sannan ya nuna fuskar General ya kuma nuna tasa fuskar,
sannan ya matsa gefe tare da jan hannun budurwar nan yace.
"Zo mu tafi Husaina ta."
Janta yayi suka fita ta gefen General ita kuwa sai yarfe hannu tayi tana cewa.
"Can tafi da yawar ka wallahi ka dena kirana Husaaina inba haka nima na rink'a cema Hassan d'in ka."
murmushi yayi tare da kamo hannun ta yace.
"Na bari y'ar biyu na babyn mu mai kyau nace dake Raihanan ki ko?."
Kai ta gyad'a mai tare da cewa.
"Harda wani cemin baby ka dai san awa d'aya ka bani ko?."
dariya yayi tare da kamo kafa d'anta yace.
"Na yarda amman dai na fiki tsawo,
mu tafi kawai B'iyaye na."
Haka suka tafi suna wasa suna raha cikin k'aunar juna da yawan surutu gashi daga surutun su har mun gano cewa y'an biyu ne su,
shi kam General tamkar an kafashi a wurin ne ya kasa shiga cikin gidan sai juyawa da yayi ya hard'e hannu a k'irji ya zuba musu ido har suka je bakin motarsu nan ma suka fara rigima ita Rayhana tace ita zata jasu shiko Ramadan yace sai dai shi,
ganin Rayhanan zata bata musu lokaci ya cilla mata key,
tare da cewa.
"Naci girma karb'i mu tafi."
Shi kam General ya kasa d'auke idonshi a kansu su duka biyu ita yarin in yar inya kalleta har tsikar jikin shi yake jin yana tashi.
Suma cikin Mamaki ganin yana yin General suka tafi.
Yana tsaye a wurin har Captain Sani ya fito tare da Dr Jabeer gaisawa sukayi tare da mik'awa General fayel na bincike kan b'atan Meenal din wanda aka yishi a jihar Taraba zuwa Yola 2 Gombe,
toh yanzu an mik'e binci ken a hannu General inda zai fara kafa jamin tsaro da binci ken daga jihar Jigawa zuwa Kano har ya gaggaro nan Kaduna yayin da aka bazai yan sand'an ciki kuma tako wanne sak'o na kasar na.
Karb'a fayel din yayi tare da cewa .
"Insha Allah zata dawo gareku cikin k'oshin lafiya,
yanzu tunda da hotu nanta zamu bada a kafafen yad'a labaru sannan za'a buga jarida da neman ta tare dasa kud'i mai tsoka ga duk wanda ya kawo labarin ta ."
Murmushi Dr Jabeer yayi cikin jin k'arfin guiwar,sannan sukayi sallama da juna.
Daga nan Captain Sani da General Aliyu suka wuce cikin Jaji ,
suna isa General ya ajiye fayel d'in a kan kujera sannan yace wa Captain Sani .
"Ga wannan ni zan d'an shiga zanyi bacci yanzu wani Abdulkarim zai zo,
yana zuwa ka bashi fayel d'in amman ka zaro pic d'aya a ciki ka ajiye sauran kuma ka had'a mai su."
"Toh " ya amsa mai cikin girmamawa,
sannan shi kuma ya wuce cikin bedroom d'in ya konta,
shima Captain Sani konciyar yayi a parlour.
Shi kam General tunani ne goma da ashirin a ranshi ko ido ya rumtse fuskasu Rayhana da Ramadan yake gani kunne shi na ajiye mai sautin muryar yaran masu cike da k'aunar juna.
A d'aya sashin zuciyar sa kuwa Abdul yake tunowa tunda ya k'oneshin yaune kawai ya kuma fita ya bar Meenal a gidan ita kad'ai sai su Maman ido ya rumtse tuno hali irin na Mama zata iya yin komai akanta da d'anta dan imanin ta reggegene.
Ita kuwa Meenal tunda ya fita tana baccin ta ,
kamar a zahiri kamar a mafarkin ta rink'a ganin General d'in cikin wani irin hali da bata Ganeba kamar dai cikin wahala yake,
cikin d'an tsoro ta farka tana tashi ta fito parlour dan a tunanin ta yana nan tana fitawo parlour ta samu Abba a zaune,
a hankali ta k'arisa gefen shi ta zauna tare da gaida shi cikin kulawa ya amsa gamida cewa.
"Meenal ya jikin naki?."
kai ta d'an d'ago ta kalleshi cikin k'aunar Abban dan yana da mutunci komai zai mata cikin kula yake mata shi.
"Da sauk'i Abba yanzu kam ma banji zafin sosai."
"Masha Allah haka ake so Allah ya k'ara sauk'i ko."
"Amin ya rabbi ."
Tace dashi tare da yin murmushi,
haka Abba ya d'an yi ta janta da hira,
kuma ba laifi dama itama tana sakewa da Abban.
A d'akin Mama kuwa cikin jinjina kai ta kalli Abdul murya k'asa-k'asa tace.
"Abdul yanzu kai a burin ka me kake son ayiwa Aliyu dan d'aukar fansa.?."
Cikin cije lips enshi yace.
"Mama ni so nake a mishi shegen duka a karya Mashi hannayen da k'afafun shi ."
Ido ta kuma tsura mai tace.
" shike nan abin da kake so?."
kai ya gyad'a tare da cewa.
"Ehh."
Tsaki taja sannan ta mik'e tana safa da marwa cikin mugunta tace.
"Kai ai baka da hankali baka kuma san k'ofofin mugun taba sannan baka San cewa kowa da wurin da za abi naci nasara a kanshi,
ai Aliyu indai ta wurin duka ne har a badan da'iman ba zamu cin nasara a kanshi ba,
sannan ko munci nasara an karya shi wallahi ni ban huceba,
abin da yaso yayi maka Allah bai bashi sa'a ba ni zan masa badai akan mace yaso ya nak'asa min kai ba?."
Kai ya gyad'a cikin kallon yadda yake zama ba wondo sai jallabiya ajiyar zuciya ya sauk'e tare da yin hamdala a ranshi yana cewa.
"Mugun yaso ya maida ni mace ko mata maza amman Allah ya fishi gani garau da lafiya ta tamkar doki.
Yana cikin tunanin yaji Mama tana cewa .
" Toh ni yau d'in nan zanje gida boka mai gobe da nisa,
zan kashe kud'i ko nawa ne a maida Aliyu Mace ya tashi daga Aliyu ya koma Aliya zan Sa boka ya nak'asa mana shi ta yadda har a badan shi da Mace sai dai gani da ido ta yadda zai rayuwar da wannan yarinyar daya k'ona ka akanta sai dai ido kuma tunda sunce matar sa ce ita ba k'aruwa ba to shakka babu kai d'in,
nake so ka mai data karuwa ka zama tamkar mijin ta,
yayin da shiko Aliyu zan sa boka ya maida shi tamkar logoni ko tsuma,
shi da mace sai dai ya kalleta da ido ,
wannan Meenal din da yake gadi zata zama haramiyar sa,
wanna ne kad'ai zamuyi mu d'auki fansa ta yadda ko wanne wayewar gari Aliyu k'ara mutuwa zai keyi a tsaye,
shi zai koma mata maza
tunda a fad'an zahiri baza muci nasara ba toh na sunk'uru zamuyi mishi,
yadda na rab'a uwarsa da ubanshi haka zan rabashi da ko wacce y'a mace."
Ido Abdul ya zuba mata cikin murmushi farin ciki baki na rawa yace.
"Mama kin gama min komai wallahi."
Sai kuma ya d'anyi shiru sannan yace.
"Amman kar a hanashi Aure gaba d'aya in yaso adai rabashi da Meenal d'in kawai."
Zama tayi gefen shi cikin rashin imani tace.
"Dama ko Aliyu bayyi ma haka ba inason in hanashi aure inko ban hanashi auren ba toh zan hanashi haihuwa bare kuma yazo ya maka wannan abin."
Cikin mamaki yace.
"Toh Mama me ya miki?."
Jinjina kai tayi sannan tace .
"Na tsane shi ne,
sabida ai kasan dai gidan nan na Abban Aliyun ne ba gidan Daddyn ku bane? Toh tun kafin a haifi Aliyu naso in zubar da cikin sa yafi sau biyar ina bawa Ammin Aliyu maganin tana sha kai harda allura nasa an mata cikin dabara amman da yake wannan Aliyun taurin Kaine dashi kamar shaid'an tun yana cikin uwarsa shi gardama yake min wallahi sai cikin sa yak'i zubewa."
Cikin mamaki yace.
"Toh Mama meyasa kike son hana matar Abba haihuwa? tunda naga ita ba kishiyar ki bace?."
Tsaki taja tare da cewa.
"Kaima banza ne naga alama ka fara zama irin yayan ka Amir da k'anwar ka Nafeesat,
raguwar zuciya gareku ko toh,
abin da yasa nake tsoron kar matar