Showing 171001 words to 171731 words out of 171731 words
Chapter 58 - Namijin Zuma Book 2 Hausa Novel Complete
se tsiraru. Nabeelah da ummih da big hajiya dasuke zazzaune a falo , sede sukaji ana gud’a, nabeelah taji gabanta ya yanke ya fadi seda tace Innalillahi wa’inna ilaihirraju’un, ta dafe kirji, yara ne a hannunta su duka ukun biyu sun mama Nono sunasha, amma ta manta dasu jikinta tashiga kokarin mikewa domin ta isa window taga su waye masu gud’ar, saura kiris ta fadar da yaran duka uku dasuke kan cinyarta seda big hajiya ta daka mata tsawa kana tadawo hayyacinta,ta rike yaran da kyau. Big hajiya ta amshi yaran yana fada, Sam nabeelah batabi ta kan me big hajiya kecewa ba ta lega ta window dai-dai naeema ta fito daga cikin mota aka nufa part dinta da ita. Nan da Nabeelah Hankali ya tashi, “wato yau matarsa ke tarewa amma Sam be sanar Dani ba, saboda
Na hanasa jikina shine yaje ya Nemo wadda zata dinga basa tinda ni ina jego kou?” Nabeelah ta fadi a ranta jiki a sanyaye tadawo falon ta zauna. “Kinje kin gani hankalinki ya kwanta kou?” Cewar big hajiya. Nabeelah tayi shiru batace komi ba ita kadai tasan me takeji a zuciyarta. Ummih ta kalleta ta fahimci chanzawar mood dinta. “Su waye ke gud’ane ko makwabta ne?” Big hajiya ta tambayi nabeelah ita da sam batasha ma a gidan ake gudar ba. Nabeelah ta sauke Ajiyar zuciyata tace “nan gidan ne, Naeema ce take tarewa…” big hajiya ta zaro ido tace “tarewa kuma? Au yau take tarewa amma shine Baku gaya mana ba keda Mijin naki …” nabeelah da duk ta marairaicewa tace “Ai Nima be gayamin ba wlhi,,,,” big hajiya tace “Au be gaya miki ba? Wani irin abune wannan shi kuwa yayi? Gaskiya be kyauta ba….Amma zezo ya sameni, zanci ubansa wlhi…ynzu kuma ai dole mu dukufa da Adduah da Azkar wannan shaggu sun dawo gida…Kai namiji munafukine!” big hajiya ta Kama matsifa. Ummih tace “Inaga de shima besan yau zata tare bane ayi hkri hajiya…” ummih tabawa big hajiya hakuri. Mikewa nabeelah tayi kawai ta nufa dakinta , a daddafe tayi sallar magriba, kana ta kwanta gadonta yayinda kanta ke sara mata. Haka kawai ta tsinci kanta da fashewa da kuka seda tayi ma’ishi kana ta share hawayenta tayi wanka ta gasa jikinta, tayi sallar isha’i da shafa’I da wutiri ta jima Tana Addu’ur’i, ta shirya cikin rigar bacci white me flowers red, tasa hula red , da safa red, ba karamin amsarta rigar baccin tayi ba sbda ta kamata daf-daf, ita kadai tasan me takeji a zuciyarta. Ta fito falon ta tadda ummih da big hajiya zaune sunata hira ummih na ganinta ta kalleta ta fahimci tayi kuka abinda da uwa. “Kin tashi daga baccin kenan…Ai ummih taso tazo ta tadaki nace ta barki ki huta kin tashi kou?” Cewar big hajiya. Nabeelah tayi murmushin yake Tana kallon Yaranta dake cinyar big hajiya biyu daya kuma ma hannun ummih tini har an musu wanka an sauya musu kaya., ummih de ta musu wankan ta shiryasu. “Eh na tashi big …” Cewar nabeelah da tayi mgnar da big hajiya. Inside Ita kadai tasan meke cinta, bakin ciki da bakin kishi kawai ke ranta kmr zata hadiye zuciya haka takeji a ranta. Ta karasa ta zauna kujerar 2ctr dai-dai tana zama Aeezad ya sako Kai falon, sanye da jallabiya baka, idanuwansa suka sauka kan nabeelah wadda tayi kyau harta gaji da kyau, ga kyallin jego Tana tayi, kuma kayan datasa sun mata kyau sosai shima kuma sun masa, nonuwa tinjim tinjim ana ganinsu a bayyane, seda ya hadiye yawu ya shaki zallar kamshin dake tashi a falon na zallar turaren kamshi na yan chard. , haka kawai ya tsinci kansa da kasa dauke ido a kanta yau, duk yadda yakaiga SO ya dauke idanuwansa a kanta ya kasa, nan da nan kwad’ayinta ya taso masa ya tokare masa mara, seda burarsa da yan golayensa suka amsa, ba karamin kewarta yakeyi ba, ya tabbatr duk randa yajisa a gindinta seya kusa zaucewa dan dadih, sannan ba karamin ci ze masa ba. “Allah de yakai damo ga harawa…” ya fadi a zuciyarsa se hadiyar yawu yakeyi Kai bakace wai ya tabacin ma gindi a rayuwarsa ba.
Ba editing 🥹 ngde masu gaidani da jiki wasu charts yayi yawa na kasa amsawa amma ina godiya, Ina sassa muku Albarka masoyana Luv u All. 💖
This book is 1k 08101626484.