Showing 63001 words to 66000 words out of 171731 words
Chapter 22 - Namijin Zuma Book 2 Hausa Novel Complete
ya faru. Tana kwance Tana tunani tunani har Aeezad din ya fito daga toilet din ya koma ya kwanta yanata murmushi, ko a kan fuskarsa aunty hafsat tasan Aeezad nasan nabeelah tin tini ta fahimci hkn amma tanada tabbacin zamansu a asibitin ne yasa ya fara wad’annan abubuwan da ita, tabbas aunty hafsat tasan Aeezad nasan nabeelah.
A bangaren nabeelah nan toilet ta kwana Tana zirya na zallar jarabar shaawah, taci kuka ta koshi idanuwanta sukayi luhu luhu, tayi tsarki da ruwan dumi yafi sau biyar, amma ina ba sauki, seda asubahi kawai tayi wankan tsarki dukda tasan bata kawo ba, tayi alwala ta fito daga toilet din tayi sallah , tayi azkar ta koma ta kwanta, har zuwa lokacin bata Dena Jin azabar shaawah na damunta ba , haka ta kasa bacci har gari ya waye tangaran, haushinsa da tsanarsa suka ninku a zuciyarta. Yinin ranar Sam taki shiga dakin, abinci nan Aunty hafsat ta kawo mata kadan taci ta bari, wuni tayi gabanta nata motsi,. Ganin bata shigo ba har karfe hudu yasa Aeezad dawowa falon, yace da doctor asa masa ruwansa na yamma a nan falon, aiko nan ya yada zango kan kujerar 3ctr, se kallan Aunty nabeelah yakeyi yana murmushi hadi da dariya, ita kam ko kallansa takiyi, ji takeyi kmr ta hausa da bugu, big hajiya da aunty hafsat suka dawo falon, big hajiya de bata fahimtar komi wuni takeyi tana gyangyad’i, aunty hafsat kam Tana ankare da duk gilmawarsu. Shikam gogan ko a jikinsa , shifa be ganin kowa inde tana gabansa idanuwansa kullewa sukeyi ruf, a haka ma se neman tabata yakeyi Tana kaucewa. Be koma dakinsa ba se tsakiyar dare 12:pm, yana ganin kowa yayi bacci , big hajiya ta hangame baki se munshari takeyi , aunty hafsat kam likimo tayi amma Tanaji kuma tana gani. Aeezad ya mike ya nufa falo inda nabeelah take, daman ba bacci take ba dan haka ta tashi a guje ta fad’a toilet ta rufe, ya jima yana rokon ta fito ko bakinmashi yasha taki, dole ya koma dakinsa zuciya ba ddh jiya duk da be kawo ba ba karamin dadih yaji ba. Hk yadawo ya kwanta ba ddh, yana meji a jikinsa baze iya jurewa ba gaskiya shi ko beci ba ya tattaba nonuwa yasha baki, ko beci gindinba. Haka ya dinga mata harna tsawon 1week amma Sam taki bari ya kara taba mata jiki, seta koma kwana a toilet kawai ko yazo baya ganinta sede yaje kofar toilet yayita magiya taki budewa. Da yammaci big hajiya na falo ita da nabeelah suna yar hira suna kallon TV yayinda ita nabeelah hnklinta na kan wasu tunani-tunani sam bata fahimtar komi a rayuwa ynzu se tunani-tunani kawai. Aeezad da aunty hafsat suna zaune suna yar hira sama sama,. Aunty hafsat ta numfasa ta kalli Aeezad tace “Kanina ina San magana dakai ta musamman I hope zaka fahimceni….” Tayi maganar zuciya a raunane, Kai kace da ubanta zatayi magana, duk kwarjininsa ya cikata, amma hkn baze Hana ta gaya masa gaskiya ba.
Saadatubintuabdullahi💖
💖🐝NAMIJIN ZUMA🐝PAID PAGE 24💖 *this book is only 1k 08101626484*
Aeezad dake kwance hannunsa daure da drip ya kalli Aunty hafsat cikin zallar muryarsa ta isa da mukami, a duniya Aunty nabeelah kawai yake kaskantarwa da Kai amma duk wanda ze masa mgna ze amsa shi ne cikin isa da mukami haka nature dinsa yake wanda besanshi ba se yasha ko wulakantancine yace “wace mgna ce dase kin tambayeni zan fahimceki…kawai fito a mutum malama kiyi mgnr ki…” yayi mgnr yayin daya kara kureta da ido Kai kace shine yayanta Sam bata taba masa irin wannan zancen ba shiyasa ya mata wannan tambayar. Aunty hafsat tayi kasa da kanta se kuma taji Tana tsoron masa maganar saboda yadda ya tsureta da idanuwansa masu kwarjini, tayi shiru ta rasa ma ta ina zata fara. “Ina jinki,,, Kinsa na tsaya ina saurarenki kuma knyi shiru, kina batamin lokaci…”Cewar Aeezad dataga Aunty hafsat tayi shiru. Ba tare data dago ba tace “am sorry pls…” se kuma tayi shiru a duniya ba a taba wanda take shakkarsa ba kmr Aeezad, ko baban noor direct take gaya masa magana in zata fadi, Aeezad dinne kwarjininsa ya baci. “Mtwssss, Nifa bansan rainin hankali kinsani aunty, kawai ki fito a mutum ki gayamin me zaki gayamin…” yayi mgnr cikin matsifa shifa matsifaffe ne na karshe a gun wasu, in yana magana da wasu cikin matsifa yakeyi, Kai bakace shine ke maula a gun mommy nabeelah ba yace a temaka masa ya taba nono ko yasha baki. Daurewa Aunty hafsat tayi ta fara magana cikin sanyin lafazi, kyaunshi kawai ta fad’ashi da fad’a amma ina ba damar yin hakan. “Meye tsakaninku da Aunty Nabeelah pls ?” Aunty hafsat ta jefo masa tambayar a tsorace hadi da dago kanta ta zuba masa ido. Lumshe idanuwa taga yayi ba tare dayace mata komi ba, tambayar ta shiga kunnuwansa shi ko a jikinsa beji ko darrr a zuciyarsa ba shigafa ko daddy ne ze masa tambayar nan bazeji komi ba toh meze ji? Oho shi tinda Akwai Aunty nabeelah a kusa dashi, komi ma me sauki ne. Bude idanuwansa yayi a kan yayarshi ba tare daya bata amsar taba dan bata isa ma ya bata amsa ba ita din me ma dazata masa wannan tambayar. Shiru Aunty hafsat tayi ganin be bata amsa ba ita kuma tanasan tasani gaskiyar saboda abubuwan sunyi yawa, koda ace kaninta na iskanci be dace ma ya nemi Aunty nabeelah ba sbda ita ta rainesa kuma tanada cikar kamalar dabe kamata a zubar mata dasu ba. Ta bude baki zata kara magana Zaks ya shigo sanye da danyar shadda fara, Zaks kyakyawa ne kuma dogo sannan yanada kiba , fuskarsa cike take da kasunba , amma sede duk kyaunsa da tsayinsa be kama kafar Aeezad ba. Murmushi ya sakarwa Aeezad wanda ya zubo masa ido, bayans Zaks din sojojine su biyar suka dakko carton carton din drinks water ETC kayan da mara lafiya ze bukata. Suka gaida Aeezad cikin girmamawa da Aunty hafsat, suka ajiye kayan suka fice. Zaks daya zauna gefen gadon Aeezad ya gaida Aunty hafsat cikin girmamawa ta amsa cikin raha, ya kara da tambayarta yame jiki. Zaks beda damuwa Gashi da raha, sede matsalarsa yanada neman mata ko bunsuru albarka. “Yaushe za a kawo mana sirikarmu ne?” Aunty hafsat tayi mgnr da Zaks cikin raha. Sosa keya Zaks yayi kana yace da Aunty hafsat “Insha Allahu Aunty hafsat Sirikarku Tana tafe, ayita mana Adduah…” aunty hafsat ta mike hadi dacewa “Allah ya zaba na gari…” Zaks ya amsa da Amin. Aunty hafsat ta fice zuwa falo domin ta basu guri, a ranta Tayi alaawarin bazata sake ma Aeezad tambayar ba, har yanzu jikinta rawa yakeyi. Tana fita Zaks ya koma kujerar dake facing Aeezad inda Aunty hafsat ta tashi, ya kalli Aeezad ya fashe da dariya hadi dacewa “Mutumina me ciki bakwai , kaga yadda kayi fresh ah wannan dagani Kaci lafiyayyen gindin mommy…” saboda kawai sunan mommyn daya fadi yasa Aeezad sakin wani shi’umin murmushi yana tunano labbanta daya zuqaaa, har yanzu dadihn be bar gangar jikinsa ba. Zaka ya kara fashewa da dariya ganin Aeezad na murmushi yace “ Da gaske de ka luma bura a gindi kenan mutumina…” Aeezad ya amshe da “na luma a gidan ubanwa….ban ci ba wallahi nade sha baki, har yanzu dadin bakin be barni ba kusan fin sati daya kenan yau, amma wlhi dana lumshe ido se inji wani dadih ya ratsa ni, Kai nifa dana juma ina Shan bakinnan ai tini zan kawo, duk iya dadewata in ina kan mace ban kawo wa da wuri kasani de.., wlhi ranar data bari ashan bakinta ma kawai se in kawo…akwai mata akwai muna mata Alaji…Billahillazi mommy macece, kai ni dana San ma tin tini santa nakeyi da tin ina 15yrs zanci mata gindi, tana bacci zan afkawa durinta…” Zaks ya tintsire da dariya yana kallon Aeezad dake magana ko a iya yadda yake maganar ya tabbatarwa da Zaks har yanzu yana cikin santin Shan baki. “Mutumina dadin baki ya kasheka…” Cewar Zaks Aeezad ya lumshe ido ya bude yace “Bari Aboki, kuma labba fa kawai nasha bama cikin bakin ba, amma shine dukna rikice na rude haka, kaga yadda na rikice Kai kace asiri tamin, na kara zama mayenta wlhi na kara santa with all my heart, bakaji yadda inna ganta wlhi kmr nayi hauka nabi ti-ti…” Aeezad ya karashe mgnrsa yayinda murmushin zallar soyayyarta ya subuce masa. Zaks yace “Anya ba asiri Mommy ta maka ba…” yayi mgnr yana kara tsure Abokinsa da ido, sometimes mamaki yake bawa zaks saboda shi ba mutum bane da ake sanin cikinsa amma yanzu wai shine ke gayawa Zaks abinda ke cikinsa na gamee da Aunty nabeelah tabbas abun yayi qamari. Aeezad ya amshe da “Ni ko asirin tamin naji dadih, Allah ya sakawa bokanta da Alkhairi aini ya taimakeni daya samin San mommy dazan gansa wlhi har kudi se in basa ya kara ninkamin santa a zuciyata, already yanzuma nasan wlhi in har na mutu to San mommy ne ya kasheni…” Zaks ya jinjina kalaman Aeezad a zuciyarsa, lokuta da dama Zaks yana ganin abun kmr wasa yanzu ya tabbatar da San da Aeezad kema mommy ya wuce kaf tunanin wata halitta ta duniya kawai zallar SO ne ubangiji ya jarabcesa dashi. “Balle ma ba Wani asiri wannan hadin ubangiji ne, Kai in ba Allah ba ba wanda ya isa ya hada wannan hadin d’a ya nace yanasan uwarsa… inta baka gindi kuma seka ci kou?” Zaks ya karashe mgnr hadi da jefo ma Aeezad din tambaya shifa abubuwa da dama daure masa kai sukeyi a kan Aeezad da mommynsa. “Tinima zanbi in hayeta…Amma fa da wuya nasamu naci gindinnan, kai bakima Dana sha gabaki daya ta kuma tsanata, yanzu ko ya jiki batamin, data kalleni se harara kawai, ni ko wlhi ko a jikina mani, ni ko ta tsaneni, Ina santa haka, ni ta barnima inta santa koda ita bata sona,…” Zaks ya sauke Ajiyar zuciya kawai shi abunma yafi karfin tunaninsa se kansa ya buga in yanajin irin wannan soyayyar. “Akwai damwa… Yanzu in kuka bar asibiti aunty nabeelah ci gaba zatayi da zama a gidan Aunty hafsat?” Zaks ya jefowa Aeezad tambayar. “Tabdijan! Ta zauna tayi me matar tawa? Nifa wlhi frnd bazan boye maka ba, kai kadai ne bazan boye maka maganar nan ba , wlhi gindina gindinta kawai yakeso yashiga, kwana nake na tashi da azababbiyar shaawarta, nida bacci se barawo, inaga kawai sawa zanyi a gyara mata gidan dazamu zauna, a kano kawai zamu zauna a gidana, kaga ko a office nake danaji marmarin gindi in dawo inci kayana in koma office….” Zuwa yanzu Zaks ya farawa Aeezad kallon sabon mahaukaci.”Inaga bayan tsunduma dakayi a soyayyar mommy,ka tsunduma a kogin mahaukata…” zaks ya fadi a ransa domin mgnr bazata fad’o a zahiri ba, gabaki daya ya fuskanci tunanin dadih kawai Aeezad keyi baya tunanin tashin hankalin dayake gabansa. “Yaza kayi da na’eema da Big problem hajiya mommy, kwara daddy ma nashi me sauki ne, daddy beda damuwa, kawai dmwarsa hajiya mommy… aunty hafsat ma ne sauki ce , big hajiya kam inta samu baccin mgna ta mutu,,,,, ta ina zaka fuskancesu hajiya mommy da na’eema mgnr nan da Girma, wallahi akwai damuwa sosai a gaba.” Zaks ya tunasar da Aeezad abinda ya mance. Tabe baki Aeezad yayi shi Yama mance da wata na’eema balle wata hajiya mommy. “ Kai kake wani tunasu, ni wlhi in ina ganin mommy kowa na duniya mantasa nakeyi, tashin hankalinsu da wasu matsalolinsu, sun Kai matsalolin San da nakewa Mommy ne, ni wlhi aduniyar nan tashin hankalin ko matsifar dazan shiga daze Kai girman san da nakema Aunty nabeelah, kuma ni ina ruwana ana sallahmata asibiti zan gayawa daddy ya gayawa hajiya mommy ita kuma ta gayawa Na’eema uwar yawo, ubangiji ya rufamin asiri daya bani Aunty nabeelah, aini Tini ma an sallamani kawai insha Allahu…” Zaks ya zaro ido jin uwar haukar da Aeezad ze tafka, mutum me hankali da hangen nesa so ya maidasa me hangen nesa a kusa , gabaki daya bashi da hankali ma yanzu.”wlhi aboki karka fara gayawa kowa wannan mgnr musammanma Hajiya mommy…domin tsaf nasan zata iya Kashe aunty nabeelah, a haka ma ta tsanesa ina maga ta fahimci kai santa kakeyi, harma ka Aureta, ai abun baze shafi kowa ba se aunty nabeelah kwara Kai Taka me sauki ce …” Aeezad yayi shiru yana sauraren Zaks shifa Sam Yama mance akwai matsala a gabansa se yanzu da Zaks ya kara fahimtar dashi ya tuna, shifa inde yana ganin mommy toh mgna ta kare, kunsan yaran masu kudi shi kawai abinda yakeso shi yakeso kawai ba ruwansa da wani matsala. “Uhm gaskiya ni inde akwai mommy toh a tada yaki ma ba ruwana,,,, yanzu kawai so nakeyi naci gindi ni ko kadan ne nad’ansa kaciyata ciki wlhi jinya biyu nakeyi gata bukatar mommy itace first sannan se jinyar wannan hannun…” Zaks ya sheke da dariya daman shi in kanaso kaga dariyarsa to ace maganar batsa akayi. “Aboki kawai Kaci ko a nan asibitin ne kabi dare …” Zaks ya fadi yana yar dariya. Aeezad yayi tsuki yace “Ta Ina zanbi dare Aunty hafsat ta fara samin ido, ai inde aunty hafsat na nan ba halin inci gindi wallahi, yanzu fa daka shigo tsareni tayi tana tambayata wai meye tsakanina da mommy, kasan duk dare senaje falo a falo mommy ke kwana yanzu, inaga Aunty hafsat ta kamanine…” Zaks ya amshe da “Kagani kou,? Tin yanzu an samu matsala, Danma Allah yasa ita aunty hafsat ba matsala bace da ita kila ma ba Lallai wani yaji ba,,,” Aeezad yace “toni ina ruwana da aji ko kar aji, nifa bari in gaya maka gaskiya aboki , abinda nakeji a kan mommy ko ban aureta ba wlhi dole senaci gindinta, shiyasa nayi sauri na aureta , dan kar in cita ba Aure ta tsaneni kuma ko ba Auren nacita nasan dole ne sena Aureta daga baya…” Zaks yayi Jim kana yace “Amma kasan aboki yanzu daka cita zaka samu sassaucin abinda kakeji a zuciyarka …” Aeezad ya tashi zaune hadi dacewa “Kace wlhi? Kana nufin ynzu da nayi making love da ita wannan azabar na santa da nakeji a raina zan samu sassauci?” Zaks ya daga masa Kai alamar tabbatarwa hadi dacewa “Kwarai ma kuwa wlhi tini zaka samu sassaucin komi aboki…” Aeezad ya jinjina kai cikin rashin yadda “ kai kanada hankali kuwa kasan me nakeji a kan mommy kuwa? Wallahi inna ganta ji nake kmr wani abu na jana, kai ji nake in ban ganta ba kuma kamar zan hauka, kai nifa da nayi rashin ganinta na 1second kwara kawai in bude ido in ganni na rasu, a kan in kalleta kawai zan iya bada komi nawa dana mallaka wlhi, da ace duniya zatasan me nakeji kan mommy na tabbatar se an bani lambar yabo na daya a fagen soyayya da ba a taba samun irinsa ba a duniya….” Zaks ya sauke gwauron numfashi yana me kallon gogan yace “Wai! Aboki aikai abun ya kamaka ne over , Ina gani ai yadda inka ganta kake wani Zillow kmr zaka shige jikinta,,,gaskiy ko majnon na tarihi inaga ka fishi shiga tarko,…”tsuki Aeezad yaja hadi da komawa ya kwanta yana fadin “ wallahi na fishi shiga Tarko , Kai kaji me nakeji ne kmr zan fasa ihu sbda so na zama kmr wa-wa, ni da kaina Ina bawa kaina mamaki… tunaninta yafimin ciwonnan da yake jikina sani a damuwa, In kaga nayi bacci wlhi sede in alluroti akamin ….” “Kade dinga sassautawa kanka aboki…” Zaks ya amshe mgnr wannan Karan cikin sanyin tausayin Aeezad din. “Bazaka gane ba…” Aeezad ya fadi yana murmushi kawai, shi kadai yasan me yakeji ko maganarta akeyi se tsigar jikinsa ta tashi na zallar SO hadi da dumbin shaawah. “Hakane, Ubangiji de shi yasan dalilin wannan hadin, Allah yasa Alkhairi…” Cewar zaks. Aeezad ya amshe da Amin ya Rabbih. “Aboki ya mgnr Alhajinnan saurayin mommy y sake zuwa…” Aeezad yayi guntun tsuki yace “ Tini nasa tsaro karma wanda ya kara packing car a wajen asibitin , sannan bame zuwa gurina se an sanar Dani inba ku masu irin lambobin motata ba, ita kuma nace wlhi inta kara zuwa bakin get sena mata abinda batayi zato ba,,,” “Tab! Ai mommy ta kiyaye, Tasha Mari, ai marinnan har nutsuwa yasa mata, dole tabi abinda kace…” Cewar zaks. “Iya Mari kawai bakaga yadda tayi la’asar ba, tabbas ta fara tsorona,,Dan yanzu bata wata rashin kunya sede roko, amma fa inashan harara kai kace ldanuwanta zasu fad’o kasa ne…” Zaks ya amshe da dariya shima Aeezad din dariyar yayi. “ ka gama da mommy dole kasha harara… kiri-kiri ba yadda zatayi ka Aureta…” Aeezad ya amshe da “Tagama Dani de, ganinan kiri-kiri ba yadda zanyi ta mallake zuciyata…” “ ni shaidane…” Zaks ya fadi yana kwashewa da dariya. Ranar haka suka wuni suna hira, hirar kaf a kan Aunty nabeelah ce sbda tafima Aeezad dadinji,. Se dare Zaks ya tafi, daze tafi ne yake shaidawa Aeezad Esther ta kirasa tana kuka, ita batasan meya faru ba sbda da abun ya faru da Aeezad ita batama kasar da wani saurayinta. se jiya tadawo to a jiyan tasamu labari kuma ta kira Zaks ta shaida masa zatazo a jiyan Zaks yace aah, ta bari ya tambayi Aeezad. “Mtwssss dallah kar tazo, tazo tamin uwarta…” Aeezad ya fadi hakan. Zaks ya zaro ido cikin mamaki yace “ gaskiya ka kamu abokina, yanzu Esther kake zagi yau,,,ita mafa kasota kmr hauka, Kaci yarinyarnan yafi sau Dari biyar a dare daya, aboki kai ka wawuke yarinyarnan fa, ai wannan ka gama zurfafa musu yarinya…” Aeezad ya tabe baki yace “Ai bani nace ta wanke gindin ta kawomin har gidana ba…kaga lefina…” Zaks ya amshe da “Ina, ai