Showing 75001 words to 78000 words out of 171731 words
Chapter 26 - Namijin Zuma Book 2 Hausa Novel Complete
Ta fadi a zuciyarta gabaki daya ma ta rasa Ina zatasa kanta dan kunya, Aeezad daya kawo yana tsaye amma hannunsa na kan nononta se taba wancan yakeyi, ya dawo ya taba wannan, kaciyar nonuwanta nashan matsa, wani zafi se ratsata yakeyi, ta lumshe idanuwa ta bude bude a kan nonuwanta da yaketa matsawa, yashiga shafa mata sperm din daya zuba mata kan nonuwan a ko ina har kasan nononta, duk Tana kallansa, tama rasa yaza tayi da rayuwarta, seta fashe da kuka, na zallar bakin ciki da asarar rayuwarta ma datayi gabaki daya. Aeezad yayi murmushi, ba tare dayace komi ya karasa da hannunsa kan fuskarta, maniyyinsa dake kan fuskarta daga hancinta zuwa idanuwanta ya hade mata shi tass a fuskar tata. “Mommy kenan…gaskiya ke makira ce, in gama saki a duniyar dadih yanzu kuma ki fashe da kuka, bayan na sauke miki shaawarki da kika jima kina tarawa kenan, sannu kinji mommyna me nonuwa…” ya karashe yana kai bakinsa Kan nata ze lashi labbanta, ta buge masa fuska , kalamansa suka haifar mata dajin wata kunya me tsanani, tayi kasa da kanta yayinda kukanta ya karu. Aeezad ya tsaya ya zuba mata idanuwa, shi mamaki take basa, yanzu ta gama masa iface iface da bankaro kirji kuma wai bayan ya sauke mata shaawah ta Kama kuka dajin haushinsa. “Gaskiya mommy, kin lya ihu, yau har yan garinku sunsha kira,,,,Wayyo zan mutu….shikenan ka kasheni….” Ya karashe da kwaiwayon uadda take sambatun Tana numfarfashi. Kunya ta kuma lullube nabeelah ta kuma kasa da kanta, ji takeyi inama kasa ta bude ta shige sbda azabar kunya, wani sabon kuka ya yanke mata tashiga turza lallausar kafafuwanta a kasa kmr karamar yarinyar goye, Aeezad ya tintsire da dariya Shifa yasan duk borin kunya ne kawai ke dawainiya da ita, ya guara tsayuwarsa danya samu damar kare mata kallo seta koma masa kmr wata baby, Shifa gani yakeyi Anya ma ta girmesa, Kai inma ta girmesa tama shekaru shigar wuri. “Mommy ur age is just a number….dubaki kiga abinda kkyi kmr babyn goye, ni knga da wannan kukan meze haka pls ki Budemin gindinki kawai ga burana bata kwanta ba se insa kawai,, in bugi durinki da kyau kiyi kuka me lasisi….kawai inaso in saki kuka mommy, ko bansaki yau ba sena saki kuka dole…” Ya karashe yana shafo gabansa, gabaki daya yaki kwanciya, shi wlhi so yakeyi yacita, ko beci ba ya kara kawowa da ita. Wani irin kuka ta sake fashewa dashi Tana fadin “Allah ya isa ban yafe maka ba dan iska kawai….” Ta karashe da sake lalen wani kukan kmr ta kashe kanta takeji ita dama mutuwa tayi da wannan abun kunya na yau daya sameta. Aeezad ya zaro idanuwa yakai hannu ya kuma latsar mata nonuwa ta buge masa hannu, be hkra ba yakai hannu ya shafe fararen cinyoyinta wani mugun laushi yaji yayinda laushin ya ratsa kaf ilahirin jikinsa. Ta kuma buge masa hannu yakai hannun kan nononta kmr maye ya matsa ta dake bugesa.”dan iska kawai!!” Ta sake fadi Tana kuka , Aeezad ya kuma zaro idanuwa na zallar iskanci. Yace “Mommy yaufa nida ke duk mun zama yan iskannan,,,ke kanki ai kinji iskannan Mugun dadih ne dashi, tinda kika dinga rikemin Kai kina ihu,,,har cewa kkyifa , Aeezad tabamin duri, tabamin gindi, ohhh mommy wai yau kece da mgnr duri da gindi a bakinki….” Ya karashe da mata sharrin abinda ma bata ce ba. Takai masa wani wa-wan bugu, ya kauce. Ta dago ta kallesa nan take suka hada ido ya kashe mata ido daya, kunya ta kuma tsumata tayi hanzarin dauke kwayoyin idanuwanta cikin nasa. “Dan iska kawai,…” Aeezad ya amshe da “Da badan kar kice na miki rashin kunya ba danace yan iska de….amma naji na dauka ni kadai ne dan iskan, ke kuma sahila ce, me ihun mutuwa daga taba nonuwa…kinji kunya wlhi mommy yau ina girman naki yake?” Tashi nabeelah tayi duk kunya ta kuma rufeta kawai ta gaura masa marin borin kunya, ya dafe kuncinsa Sam shi ko zafi beji ba , sbda jikinta kaf ba karfi, a mace jikinta yake. “Dan iska kawai fita ka bar fallonnan, mugu Azzalumi ….Allah ya isa tsakanina dakai….” Ta fadi Cikin kuka tana marinsa, sbda takaici ma kukan nata ko hawaye babu. Seda ta masa mari bakwai amma Sam Ko a jikinsa ya shafo bayan duwaiwukanta dai-dai saitin hips dinta inda ya lotsa, duka side biyun, cikin hansari ta dauki wani nishi, seda numfashinta ya dauke na wasu yan dakiku, yadda ya shafo mata duwaiwukanta duka biyu a lokaci guda kuma cikin kissa seda kaf jikinta ya amsa, cikin hanzari tayi controlling kanta, tama rasa yazatayi kome zata masa bazata huce takaici da kunyarsa ba dan haka cikin hanzari, ta karasa ta dauki hijjabinta tasaka aeezad yabi bayanta da kallo, tako ina ita macece dako a ido yasan zatayi dadih. “‘Mommy daganin hips dinki zakiyi juriyar gwatso, sena gaji da lumar miki rami… na kusa cin dadih ai, taleki zanyi inta zunduma miki jelah….” ya karashe kalamansa da tand’ar harshe. ba tare data kallesa ba sbda ta kosa da iskancinnan dayayi mgnr se tsuliyarta ta amsa, ta mamayesa a guje ta fada toilet ya biyota ina ai tasa key,. yayi murmushi yayinda yakejin zuciyarsa fara sol, be taba shiga farin cikin da yake ciki yanzu ba. “Mommy dadih ne da ita me saukar da kwanciyar hnkli…” ya fadi hkn hadi da murmusawa me tattare da nishadi, ya karasa ya dauki wandonsa ya saka, ya tsaya ya tsurawa bangon daya mannata dashi ido, murmushi ya saki Kai kace shida wani yake murmushin,, ya dafe saitin zuciyarsa ya lumshe idanuwansa ya bude. “Ina azabar sanki Mommy! Kin bani ddh!” Ya fadi kalaman a bayyane amma tin daga kasan zuciyarsa kalaman suka fito. Ya juya ze nufa dakinsa na jinya, se kuma ya dawo da baya ya isa bangon daya rungemeta a jikinsa, yayi kissing bangon ya saki murmushi kmr wawa. “Allah kadai yasan yadda nake jinki a zuciyata mommy….” Ya fadi hakan hadi da sakin siririyar dariya me tattare da Annashuwar daya juma be shiga irinta ba, shi Kansa yasan Randa yaci gindi be sanma yaze ba, kila seya suma dan dadih. Da nishadi me yalwa , ya bude key din dakin ya shiga se wani taku yakeyi, yau har tafiyarsa ma chanzawa tayi jinsa yakeyi namiji , azababben nauyin dayake addabarsa a mara yau de ya ragu, ammafa wata sabuwar jarabarce ke taso masa kmr yaci babu, Kai bakace yanzu ya kawo maniyyinsa ba. Yana shiga Dakin aunty hafsat ta zubo masa idanuwa, yayinda big hajiya se bacci takeyi , Sam Aeezad be bari sun hada ido da Aunty hafsat ba sbda ya fahimci tasa masa ido over, karasawa yayi ya zauna gefen bed dinsa. “Ka dawo? Ina Zakariyya?” Cewar aunty hafsat sam basuji komi ba, kawai de ta kallesa ne sbda jimawarsa yayi yawa yau, har after isha’i sannan yadawo. “I think ya tafi gida ma…” Cewar Aeezad shifa ya mance ma da wani Zaks se yanzu da aunty hafsat ta tambayesa shi ya tunasa. Kallon mamaki aunty hafsat ta masa tace “Ai tare kuka fita kou?” Aeezad yace “yeah….yana waje, I think… oho I think ya tafi gida…” aunty hafsat de ta kula kmr ma be hayyacinsa se I think kawai yake fadi. Ta bude baki zatayi mgna ya katseta dacewa “hadamin ruwa me kyau aunty zanyi wanka…” ba tare da aunty hafsat tace komi ba ta mike, ta nufa toilet tana mamakin yau kuma yanzu zeyi wanka? Sam baya wanka a wannan time din, sau uky yake wanka, amma yafiyin wanka da safe da rana, se dare irin zuwa 11:pm haka. Hada masa ruwan wankan tayi ta dawo ta gaya masa ta hada ya kalleta yace okay…se murmushi yakeyi har yanzu. Ya mike Xe shiga toilet aunty hafsat ta biyosa sbda ita ke tayasa wanka, hannunsa daya ke amfani dayan sam baya amfani sosai. Juyawa Aeezad yayi dai-dai ya isa kofar shiga toilet din yace.”ki barshi kawai zan iya da kaina…ki kiramin doctor kafin in fito sbda hannuna ya faramin zafi…” yana fadar hkn ya shige toilet din yayinda hannun nasa ke masa zafi, sbda ba aso ya dinga motsa hannun shi kuma yana matsawa. Aunty hafsat ta fice a dakin zuciya fal mamakin wai yau Aeezad ne ze wanka da kansa, data fito falo bataga Aunty nabeelah ba, amma taga towel din wanka a kasa, Sam bata fahimci komi ba ta fice, ba jimawa suka dawo ita da doctor dai-dai sun shigo Aeezad ya fito daga wankan tsarkin dayayi hadi da dauro alwala yasaka jallabiya, ya isa dadduma yayi sallar magriba data isha’i hadi da shafa’I da wutiri duk doctor din na nan yana jiransa, bayan ya gama aka masa Allurorinsa ya kwanta, yayinda hannunsa ke masa rad’ad’i sbda motsashi daya dingayi Dazu, yana kwanciya ba jimawa bacci ya daukesa me cike da nishadi hadi da mafarke mafarken Aunty nabeelah, a baccinma se murmushi kawai ke sauka a kan fuskarsa.
A bangaren nabeelah tinda tashiga toilet din ta zube kasan toilet ta fashe da kuka me tsanani, gabaki daya duk Aeezad yasa ta tsani kanta, wai yau ace ita nabeelah itace yaronnan yagan mata jiki harma tayi abinda yakeso da ita. Data tuna irin yadda ya kawo maniyyinsa har cikin bakinta seta kara fashewa da kuka, tafi karfin awa daya Tana kuka, gabaki daya batasanma kanta na ina ba harta bari hkn ya wakana tsakaninta da yaro karami data raina, gabaki daya ma se yau ta kara tsanar kanta, wai yau itace yaron data raina yasata ta kawo! Data Tina seta kara fashewa da kuka, da kyar ta tashi ta cire hijjabin jikinta tayi wankan tsarki tanayi tana kukan wai yaron data rainane yasata wankan tsarki yau. Taci kuka harta fito daga wankan ta dauro alwala Tana kukan da beda amfani tinda ke afkuwa ta afku. , ta fito falon ta tsaya kmr me nazari ta tsuresa da ido, se ynzuma ta tuna wai ashe ma a asibiti suke, a haka ya dinga lagudarta a asibiti, dadih Sam ya mantar da ita wai asibiti suke. Daren ranar hk tayi kwanan bakin ciki bacci se rabi rabi data motsa seya fado mata rai yanda yadinga lagudarta babban abunda ya bata mata rai yadda yadda data tuna kawai se taji gindinta ya amsa da ruwan yauki. Washe gari kwata-kwata kin bari tayi su hadu, shikam kmr maye seda yazo inda take da sassafe , allurar bacci aka masa ya dinga bacci amma yaso ya lallabo da asuba ta kara masa abun dadih,. Yana zuwa da safen ya fara tabata yana fara tabata taki yadda. Da rana se zirya yakeyi falon kmr wanda yayi kyakyawar ajiyar dabeso a taba, duk ziryar da yakeyi ba damar ya tabata yau sun tashi da zuwan baki abokanayen aikin aeezad din se zirya sukeyi, dole Aeezad ya hakura, ya koma dakinsa nabeelah ta fice ma a falon kwata-kwata, ta fito wajen compound ta zagaya inda ba mutane ta zauna ta rafka tagumi abubuwan dasuka wakana tsakaninta da Aeezad yaki gogewa a cikin zuciyarta, ya buga mata wani tambari a rayuwarta wanda zeyi wahalar gogewa, moment din yayi mata sweet sede ba halin tasa dadihn a ranta. , ko sallah takeyi seta tunasa , sede tayi control sbda data tuna da farjinta ya jike sharaf. Ranar haka takai har dare tana wanke ruwan yaukin dake fita a farjinta, data Tuna yadda yadinga lagude mata nonuwa se gindinta ya kawo ruwan yauki, daren yauma Allurar bacci aka masa, saboda sosai hannun ke masa ciwo, ranar daya lagudata Yama hannun mummunar famawa, ammafa yau beso aka masa Allurar baccinnan sbda yana tsananin bukatarta, so yakeyi ya mata zuwan dare in kowa ya rintsa shi kuma ya isa gareta ya tada mata hankali yadda take tada masa nasa, daya tunata, in hankalinsa yafi dubu seya tashi, babbar matsifar ya ganta se yaji uwa ma yayi hauka. AlhamduLillah ma da yanzu ya Riga ya gano lagonta, Tini ya fahimci jarababbiya ce kmr shi, itace type dinsa, kawai burinsa yanzu ya isa ga gindi ya wawukesa shima ya zama type dinsa, yanada tabbacin mommynsa kamila ce dukda be isa ga ramin ba, amma yasan a tsuke yake, shi ze cinye mata duri.
Jiki da jini se hkri hilis ….,Manage.
Saadatubintuabdullahi UMMU SABREEN💖
💖🐝NAMIJIN ZUMA🐝PAID PAGE 27💖 *this book is only 1k 08101626484*
Bayan kwana biyu. A yau
Mahaifiyar nabeelah tazo asibitin, Sam nabeelah bata sani ba, sede taganta kwatsam, fly tabi taxo aunty hafsat tayi komi na zuwan nata, Sam bata gayawa nabeelah ba, daman Ummih naso tazo ciwon kafa ya tasata gaba amma tin faruwar abun aunty hafsat ta sanar da ita, harma tayima Aeezad din ya jiki ta wayar Aunty hafsat tin suna kano. Farin cikin dake tattare da aunty nabeelah baze misaltuba, se murna takeyi, taga mahaifiyarta duk inda mahaifiyarta tasa kafa itama tana nan, sbda zuwan uwarta ne yasa kullum take zama dakin jinyar aeezad , farin ciki gun Aeezad baze misaltuba sbda yana ganinta kusa dashi, sede ba halin ya tabata sbda ido yayi yawa, amma dukda hkn seya mamaye idanuwa ya tabata, gabaki daya ya kuma sukurkucewa a kanta, tinda ya kawo da ita yaji soyayyarta a ransa ta zama ninkin ma ninkin. Aeezad ya kara respecting mahaifiyar nabeelah inze gaidata seya tsugunna har kasa, mamakin irin girman da yake bata ya lullube Aunty hafsat, shaaninde ya wuce tunanin duk wani ke tunani.4days mahaifiyar nabeelah tayi ta koma kasar niger Aeezad da kansa yase mata ticket na jirgi zuwa Niger bayan ya mata sha tara ta Arziki, sosai nabeelah taso bin mahaifiyarta amma mahaifiyar tata tace baze yu ta bita ba ita dake jinyar mara lafiya,dole nabeelah ta hkra , ita da aunty hafsat da Zaks dashi kansa Aeezad din suka rakota Airport tabi jirgi zuwa niger country, nabeelah har kuka tayi data tabi Aeezad ya dinga bata hkri. Tana tsananin kaunar mahaifiyarta haka itama mahaifiyar tata Tan kaunarta, ita kadai ce da ita a duniyar nan, babban burinta a kan nabeelah shine taga tayi aure, ko wannan zuwan datayi sedan ta mata maganar aure, nabeelah tayi jim tace zatayi lokacine insha Allahu, mahaifiyarta ta bita da Adduarh Allah zaba miji na gari, nabeelah ta amsa da Amin ita kadai tasan meke ranta, kawai Aeezad ne ya fado mata rai, tini ta yadda da Auren Aeezad din na kanta, bata kara gaskatawa ba seda aka kawo mata wayarta baban noor ta bude taga message daga Account dinta, Tana dubawa taga dubu Dari biyu, sannan taga sunan account din da batasan kona waye ba, kasancewar wayar ta fara cin screen yasa nabeelah ta tsaya ta duba sosai a fari bata gane ba se kuma taga ansa SADAKIN KI NE DAGA AEEZAD MIJINKI. A nan ta kara tabbatar da dole fa ita matar aeezad, nan ta daura damarar dole seya saketa domin ita bata shirya zama dashi a matsayin miji ba, a fari kmr wasa kmr mafarki take daukar lamarin amma dataga kudin sadakin a account dinta se hankalinta ya tashi tin kafin mahaifiyar tazo kasar tagani, Tana gani ta mayarwa da Aeezad kudin Account dinsa, sam Aeezad bebi ta kanta ba shide ko ba sadaki wlhi seya zauna da ita, ya dauki dawo masa da kudin da tayi a matsayin ya ajiye mata, fitina take nema dashi danya kula bala’i takeji tinda taga sadakin a account dinta, ta kara tsanar Aeezad shikam santa da Kwad’ayinta ne suka karu a ransa, duk inda ta gifta seya hadiye yawu. Sosai nabeelah taso tayi mgnr lamarinta da Aeezad a gun mahaifiyarta amma ta gaza hkn , hk kawai taji bazata iya mgnr ba gani take ko mgnr tayima mahaifiyarta tamkar ma girman ita nabeelah ze kara zubewa ne, har mahaifiyar ta tafi bata sanar da ita komi ba a kan lamarinta da Aeezad , amma kullum cikin waya suke da hauwa’u kawarta a kan lamarinta da Aeezad ta fara gajiya da lamarin Sam Aeezad ba sa’an aurenta bane, ita gaskiya baza ta iya zaman Aure dashi ba, tasanma zamansu na Aure bame yuwwa bane koda ace shi ba yaro bane, la’akari dashi wayayye ne me ilmi kuma d’an masu kudi, ita kuma talaka ce wad’and’a ke rayuwa a kauye tukuf, sannan bata taba shiga aji da sunan a koya mata karatun boko ba, batasan komi ba,. Aeezad na santa ta yarda da hkn musammanma ynzu a zamansu a asibitin. dukda zamansu a asibitin dashi kalamansa sun fara tasiri a gareta, taki aminta da zuciyarta a kansa batajin zata aminta ma har abadan, bazata iya zama da Aeezad a matsayin miji ba, tamkar d’an cikinta haka take daukarsa. Bayan tafiyar Ummih mahaifiyar nabeelah washe gari sega na’eema wadda ta dawo kasar jiya, yau tayima kaduna dirar Mikiya domin tazo tayi jinyar mijinta da kanta, da kyar mahaifiyarta ta barta tazo , amma taso na’eema ta tsaya mata a sabon shagonta, domin hajiya mommy kudi ne kawai damuwarta a duniyar nan. Tin ranar da na’eema tazo nabeelah ta fara ganin wulakanci da raini iri iri, duk inda nabeelah tayi se na’eema ta bita da harara. A bangaren gogan kam kwata-kwata beji dadihn zuwan na’eema ba, yasan zuwanta ze takura masa a kan nabeelah gashi yana bukatar kayan dadih, amma ba halin yaje sbda na’eema tasa ido Gashi bata bacci , ko karfe nawa daka farka seka ganta da waya a hannu tana kallon tiktok, damuwar Aeezad nabeelah, yasan in wani abu ya Faru nabeelah ze shafa, amma dabadan hakan ba shi ha ruwansa da wata na’eema, ko gaban hajiya mommy yana iya taba Aunty nabeelah shi ba ruwansa, dayayi niyar hkn seya tuna da kalaman Zaks na in asirinsu ya tonu nabeelah abin ze shafa, dan haka yake dannewa ransa, abinda yakeji amma Allah kadai yasan meyakeji a mararsa da zuciyarsa, kwana yake ya tashi da gindinsa a mike