Showing 57001 words to 60000 words out of 77020 words
Chapter 20 - Babban Yaya Book 1 Hausa Novel Complete
kamar yanda tasaba idan zata tafi wajan aiki, tajisu suna fad'in eh ya kyauta Kam tace "waye ya kyauta?"
Ummah tayi murmushi tace "Wai suna magana ne akan auren yayansu, kinsan jiya Daddynsu yamasa waya yace idan zai taho yahad'o wasu kayan lefen Sai akai gidansu ummin, tunda tabada haquri Kuma Shima Naufal d'in yace ya haqura zai aure ta" π
Waheeda taji numfashinta yana yin sama kamar zai d'auke, gabanta Sai fad'uwa yake, takasa d'agowa ta Kalle su, sukwa yanbiyu Sai lodar abinci suke ko bakinsu ba'aji
Hajiya Anty ta kalli Waheeda tace "yanzu Yaya ba zakuyi haquri da maganar Ummin nanba? Ayita yin abu de? Duka duka yaushe yayi aure dazaku sake da'aura masa wani auren?"
Ummah tace "to Antynsu Yaya zanyi dashi? Jiyafa kirana yayi kamar zaiyi kuka shide ayi ayi a aura masa Ummi,yanaso yazo gobe ko jibi ayi agama magana, so yake yazo yatafi da'ita England, ita Kuma Waheeda tunda tana zaune agida, saitaci gaba da Kula da gidan, idan sukazo hutu kinga har saga gida tsaf dashi 'yar aiki ta gyara musu "
Waheeda tacika tacika tazo wuya, batasan lokacin data Fashe da Kuka ba, cikin gudu tayi d'akinsu tad'auki wayar inti takira Maya, bugu biyu Maya ta d'auka tace"inti ya akayi Ina qawata? "
Waheeda tasaka mata kuka tace" Maya yanzu kowa baya sona, Shima Babban Yaya yadena sona, Wai ummi zai aura, Kuma Daddy yace yazo yakawo kayan lefe idan anyi auren yatafi da ummi, Nina shiga uku na Maya ya zanyi? "
taqara sa maganar cikin kuka
Maya tace" kema Waheeda kinada laifi, bakya bashi kulawa dole hankalin sa yakoma kan wata"
"to ya yakeso namasa Maya? Rannan fa kuka yakemin saikace qaramin yaro, ni wallahi yafi qarfina bazan Iyawa shagwa6ar saba"
"babu Wanda yazo da iyawa Waheeda, kowa dakika Gani Koya yayi, kikasan me Ummin ta qulla masa? Tayaya za'ai ki zauna kinada kamar Babban Yaya?"
Cikin hawaye tace "to tashi zanyi?"
Dariya takama Maya, ganin duk tsiwa irinta qawar Tata yanzu Babban Yaya kad'ai yana nema ya rikita ta, tace "ni bance ki tashi ba, ba zama ba kiyi kwanciyar ki ma, lokacin dakika ce yana kuka kamata yayi kijashi ajikinki, ki rungume abinki ki lallashe shi, na tabbatar bakiyi hakan ba, Waheeda dole saikin ajiye wannan yayan agefe ki d'aukeshi as mijinki, inba hakaba wallahi tunda kikaji maganar Ummi tashigo to tsaf zai aure ta, Dan maza idan sukai niyyar qara aure ba'a hanasu,kikama hanya kitafi gidanki, kikirashi awaya kibashi haquri kiyi masa shagwa6a,tunda kince Ummah tace zaizo to idan yazo kicire kunya kinuna masa soyaiya tsantsa, sonake yanda yace zai auri ummi ya dawo da Kansa yace yafasa "
Waheeda tayi ajiyar zuciya tace"zan iya kuwa Maya? "
"Mezai Hana? Wai Waheeda Ina wayonki yake ne? Naga kece me Bani irin wannan shawarar, kitashi kiyi abinda nace kawai, wannan gidan naki ne ke kad'ai insha Allah qawata, babu wadda zata shigo "
Ahankali tayi ajiyar zuciya tace"to Maya"
sannan ta kashe wayar
Kai tsaye truly d'inta tad'auko, magungunan da Hajiya Anty tabata shita fara d'auka tasaka a jakar π
Sannan tadauko duk kayanta, tasaka aciki, ta janyo jakar tafuto falo
Suna zaune Sai ganin Waheeda sukai tafuto da jaka
Mamaki ya kamasu, basuyi tunanin wannan plan d'in dasuka had'a zaiyi tasiri akanta ba, ko sallama bata musu ba tafice daga falon cikin fishi
Tana fita suka kwashe da dariya, Hajiya Anty ta kalli Ummah tace "lalle Yaya kin kawo point" π
βοΏ½?
1/28/22, 20:51 - Ummi Tandamaπ: AL
Driver tasa yakaita gidan, suna zuwa kuwa megadi ya kar6i kayan hannunta yakai mata shi har ciki, sannan yajuya yakoma gate.
A falon tabar kayan Nata ko d'aki bata shiga dashi ba, tacire hijabin ta tafara gyara gidan, bata gama ba Sai wajan azahar, takai kayan d'aki sannan tayi wanka tasaka Riga yar qarama, iyakarta gwiwarta, tadafa indomie ta zauna tanaci tana kallo a TV, d'aki tashiga tad'auki magungunan ta Tasha, sannan ta kwanta tahuta, Sai wajan qarfe uku tadafa musu fried rice, ta kaiwa megadi sannan ta kulle falon tayi kwanciyar ta, kullum haka takeyi, idan tadafa abinci zata kaiwa megadi nasa, sannan tarufe falon saikuma washe gari, magungunan ta kuwa bata wasa dasu kullum Sha take, ita kanta tanaji ajikinta, yanda maganin yake mata aiki
Saboda magungunan sunada kyau sosai, satinta d'aya da komawa da sukaga bata dawo ba, Sai hankalin su ya kwanta, ganin haka yasa Hajiya Anty tatura mata Dame gyaran jiki take zuwa har gida takeyi mata, kullum Maya zatazo tatayata aikin gida, ita Kuma ta zauna ayi mata gyaran jiki, wataran yanbiyu suzo suhad'u su hud'u a gidan sutayata hira, kasancewar gyaran jikin yanzu a zaune take agida babu inda take zuwa Sai yafi kyau fiyeda na wancen Karon, jikinta yayi wani fresh, ko'ina yasake cika saboda yanda Hajiya Anty tahad'ata da magungunan ingantattu masu kyau, tsawon sati uku suka d'auka anayi mata gyaran jiki da turere Kala Kala na jiki dakuma na tsugunno, yau matar tagama aikinta danhaka bata zoba, suma su Ihsan basu zo ba, gyaran gidan tayi, ko'ina yad'auki qamshi, tayi abinci daidai cikinta, ta zauna taci Sannan ta wuce d'aki, bacci ne ya d'auketa, bata tashi ba Sai wajan shad'aya, futowa falon tayi zata je kitchen ta d'ora abinci, d'azu bata Bawa megadi ba, 'yar qaramar Riga ce ajikinta, iyakarta gwiwarta, bata saka brezia ba, kana ganin yanda boobs d'inta suke a tsaye ta cikin rigar, kanta babu kitso duk gashin ya bazu a fuskarta, fatarta Sai qyalli take tana d'aukan ido kamar ka latsata jini yafuto
Tana bud'e kofar d'akin tana futowa falo ta tsaya tayi wata irin miqa tareda hamma, kwata kwata bata lura da mutum a falon ba, Babban Yaya dayake zaune yad'ora kafa d'aya kan d'aya yana waya da mashkur, lokaci d'aya yanemi nutsuwarsa yarasa, soyake ya d'auke Idonsa akanta Amma yakasa, yanda ta turo qirjinta gaba yafi komai Jan hankalinsa, daqyar ya sunkuyar da Kansa yana Sosa girarsa d'aya sannan yace "inaji"
Daga d'ayan bangaren mashkur yace "Dan Allah Abokina katemaka kabani number yarinyar Nan, yanzu tun dad'ewa Ina bin kanka akan yarinyar Nan Amma ka hanani number ta?"
Tun lokacin daya ce inaji, Waheeda taqame a falon tana kallon sa, yaushe yazo? Duk saita rikice tarasa me zata masa, inda ace dane da gudu zataje ta fad'a jikinsa, Amma yanzu meyasa ta kasa? Anya zata Iya amfani da shawarar Maya kuwa? Kalli yanda ya shareta Shima kamar be ganta ba, ahankali ta juya zata nufi kitchen
Babban Yaya ya kalleta qasa-qasa, yaga yanda hips d'inta suke juyawa, wani irin yawu ya had'iye sannan ya sauya wayar dayake da mashkur, yayi kamar da Mace yake waya, memakon yabawa mashkur amsa saiyace "na fad'a miki ko awa d'aya bazan iya a gidannan batare Dana ganki ba, tun jiya nake mafarkin had'uwa dake, ko minti talatin banyi da zuwa Bama, yanzu zanzo naganki, kibani abinda kika tanadar min"
Waheeda ta tsaya cak, gabanta yana fad'uwa, sake Kallan ta yayi, yayi tunanin zata taho da gudu ta fad'o Kansa kamar yanda tasaba, yaga ta tsaya ko juyowa batayi ba, mashkur yace "man ni zakayi wa wulaqanci ko? Zamu had'une, inama magana kanamin wani irin zance"
cikin sauri Babban Yaya yasake cewa "a a, karki damu wallahi, qanwata tana zaune agidan, dama itace me kula da gidan, shara, wanke wanke, da duk ayyukan gida, zata kula da wannan, Gani Nan zuwa"
Qitt yakashe wayar sannan yatashi yafice da sauri, gidan Ummah ya nufa, Dama yayi tunanin zai samu kar6uwa ne a wajan Waheeda, da babu abinda zaisa Ummah ta ganshi yau βΉοΈ
Amma tunda bai samu hakan ba, Gara yanemi Ummansa Kota d'ebe masa kewa da hira
Tana ganin fitarsa ta tsugunna a wajan tafashe da Kuka,d'aki tashiga da gudu, wayar inti data manta a gidan ita ta d'auka takira layin Ihsan, Ihsan tace "Waheeda yagida"
Fashewa tayi da Kuka tace "Wai Babban Yaya ne zai tafi wajan Ummi, ko magana bemin ba, yatashi yabar gidan, saboda yanzu baya qauna ta"
Ihsan tace "yazo qasar ne? Kiyi hakuri Bari infad'awa Ummah, kiyi shiru"
Kashe wayar Waheeda tayi, gaba daya saitaji komai ma yafice mata Arai, girkin ma fasa dorawa tayi, ta zauna a wajan tana kuka
** *** **
Ihsan tafuto daga d'akinsu, saita tsaya turus ganin Babban Yaya zaune agaban Ummah tana bashi abinci, Sai hirarsu suke cikin nishad'i
Qarasawa tayi tagaidashi, sannan ta kalli Ummah tace "Ummah Waheeda ce take kuka, Wai Babban Yaya yatafi Wajan Ummi, ko magana beyi mata ba"
Ummah tayi murmushi tace "jeki Ihsan"
Ahankali Ihsan ta juya, Saida yaga tatafi sannan ya kalli Ummah yace "Ummah tana kallo nafa, ko sannu da zuwa batamin ba, shine na nuna mata da Ummi nake waya, nikuma da mashkur muke magana akan Ihsan, yadage Wai yana sonta"
Ummah tayi murmushi me ciwo, duk da yafad'a mata abinda zaisa taji dad'i akan maganar mashkur da Ihsan, hakan baiyi tasiri a ranta ba, tafi damuwa da batun Waheeda, taga alama Waheeda bazata sauya ba, Naufal yadad'e baiyi aure ba, yana buqatar kulawar matarsa, inbanda itan ce ta sameshi ta tabbatar idan wata ya aura da tuni yafara kula wasu yanmatan,ajiyar zuciya tayi tace "to Allah ya tabbatar da alkhairi, Son kaje kakaiwa Waheeda takardar ta...."
Cikin sauri ya d'ago ya kalleta yakasa magana, beyi tunanin wannan maganar daga bakin Ummah ba, haushin Kansa yaji, daya Sani be fada mata laifin Waheeda ba, cikin sauri yace "Ummah Dan Allah kiyi haqurrr....."
Hannu ta daga masaβοΏ½? tace "kaje kayi abinda nace kawai"
Beqara ce mata komai ba yafice daga gidan, driving yake Amma baya tareda nutsuwa, tayaya ummah zatace yaje yasaki Waheeda? Ko batasan cewa sakin Waheeda daidai yake da sakin zuciyar sa ba?Anya kwa Ummah tasan irin wahalar dayasha akan Waheeda?
Har yazo gidan yarasa abinda zai aikata takameme, falon yashigo anan ya ganta zaune kan kujera tana share hawaye, wucewa yayi d'akinsa, ya kwanta akan gado tareda fad'awa cikin duniyar tunani, wani tunani ne ya fad'o cikin ransa, cikin sauri yatashi yanemi paper da biro yayi rubutu aciki, ya ninke takardar sannan yafuto daga d'akin, Kai tsaye wajan ta ya nufa, yad'aure fuskarsa yace "idan ban manta ba, last time kince min in temaka in sakeki ko?"
Cikin sauri ta Kalle shi takasa magana, ya kalli qwayar idonta tayi jajir da alama Tasha kuka, cikin kuka tace "Bana baka haquri ba?"
Dariya ce taso kamashi, Amma sai yayi fuska yace "lokaci yaqure Waheeda, akwai wadda zatamin abinda narasa awajanki, har abada bazata iya neman saki awajena ba, saboda tana amfani da ilmin ta, ga takardar ki Nan" ya ajiye mata takardar yajuya zai fita
Ihu tasaka tace "wallahi ban saku ba, babu wadda zaka aura, wallahi bazan bud'e wannan takardar ba garama kazo ka d'auke abarka, Allah ban saku ba...." kuka take sosai tana fad'a masa hakan
Juyowa yayi ya kalleta yace "to idan kin gama kukan ki kulle min gidan,kitafi gidanku, Nima natafi wajan masoya yi ta"
Yana fad'ar haka yafice daga falon yanata dariya, be koma gidan Ummah ba, Kai tsaye gidan Hajiya Anty ya wuce
** *** **
Cikin kuka takira Uncle Usman, yana zaune a office d'in Daddy yayi tunanin Intisar ce saboda number ta yagani, d'auka yayi tareda sallama, saiyaji shiru da alama kuka ake, zamansa ya gyara yace "Intisar meyake faruwa? Lafiya kike kuka?"
Cikin shashshekar kuka tace "Ba inti bace.... Wa... Wahee.... Waheeda ce, Uncle Babban Yaya ne yasakeni, gashinan yabani takarda ta...."
Uncle Usman yatashi tsaye cikin tashin Hankali yace "innalillahi wa inna ilaihirraji'un...., innalillahi wa inna ilaihirraji'un....,kina Ina yanzun?"
"Ina gidansa" cewar Waheeda cikin Jan zuciya
Uncle yace "Kije gidan gamu Nan zuwa"
Daddy ya Kalleshi yace "meyake faruwa?"
Cikin damuwa uncle Usman yace "Wai Naufal ne yasake ta"
Gaban Daddy yafad'i, yace "what?! muje gidan, bari in kirashi, muje muje da sauri"
Cikin hanzari suka fita ko office d'in basu rufeba
Suna hanya Uncle Usman yakira Babban Yaya, yana d'auka ko amsa sallamarsa baiyi ba yafara magana cikin fad'a "ashe bakada Hankali?" πππ»ββοΏ½?
Babban Yaya dayake kwance a cinyar Hajiya Anty yace yatashi da sauri yace "Innalillah.... Uncle me nayi?"
Cikin fad'a Uncle Usman yace "nikake tambaya me kayi? To duk abinda kake kabari kazo gidanku ka sameni yanzu yanzun Nan"
Babban Yaya yayi shiru bece komai ba, Uncle Usman yakashe waya, Daddy yace "dabaka kirashi ba Usman, na tabbatar laifi tayi masa shiyasa yakawo qarshan Zaman nasu, shiyasa Nima ban kirashi ba, koma menene muje gidan zamuji komai ai"
Uncle Usman yayi shiru Sai hura hanci yake,tunanin irin yanda zai 6atawa Babban Yaya rai yake, tayaya za'ai yasaki yarinya yamaidata qaramar bazawara?
Babban Yaya yamiqe tsaye yace "Anty zanje gida, uncle yana nemana, da alama nayi masa laifi bansani ba"
Cikin damuwa Anty ta d'auki wayarta tace "A a, me zakayi wa Uncle d'inka? Kaide kayi tunani me kayi masa?, kokuma inkirashi? "
Kwata kwata Babban Yaya ya manta da batun Waheeda, asalima tunani yake irin dad'in da zaiji idan yakoma gidan, saboda yasan idan ta bud'e takardar daya bata taga abinda yake ciki zataji dad'i Kuma yau zasuyi kwanan farinciki, saboda haka baya tunanin wannan Kiran yanada alaqa da Waheeda
Girgiza Kansa yayi yace "karki kirashi, nasan banyi masa komai ba, Bari inje kawai"
Tashi tayi tace "saide mutafi, muje gidan kawai"
Futowa sukai dukansu, suka tafi gidan Ummah, suna zuwa shida Hajiya Anty sukaga kowa a zaune, Daddy, Uncle, Ummah, dasu Sa'eed tareda yanbiyu, Kowa jiran zuwan Waheeda yake
Babban Yaya yazauna aqasa tareda gaida iyayen nasa, Daddy ne kawai ya amsa, Amma uncle Usman kawarda Kansa Gefe yayi, mamaki yasake kama Babban Yaya, meya aikata haka ne?
'Dago Kansa yayi ya Kalle shi yace "Uncle Gani, meyake faruwa ne?"
Cikin 6acin rai yace "abinda kayi ka kyauta kenan? Harme Waheeda zata Maka kasake ta?"
Zaro ido Hajiya Anty dasu Sa'eed sukayi, yanbiyu kuwa har sun fara kuka, Sai yanzu ne suka San dalilin taruwar iyayen nasu
Babban Yaya d'ago Kansa yace "Uncle wallahi ni ban...."
Katseshi yayi batare da yaji abinda zaice ba "babu abinda zaka fadamin"
Yanbiyu ne suka tashi zasu wuce d'akinsu ganin yanda ran iyayen nasu ya6aci, kuma basa masa fad'a agaban su, Amma yau Idonsu ya rufe da masifa harsun fara yimasa
Ummah tace "Alhaji Usman ninace yasake ta saboda iskancin Waheeda yayi yawa"
Uncle Usman yace "kuma saiya saketa? Yanzu kamar shi idan akace yafad'a wuta saiya fad'a?"
Kafin Ummah tayi magana saiga Waheeda tashigo gidan hannunta aka, tana runtuma ihun kuka, ita kuka yanbiyu kuka, su Sa'ad jikinsu duk yayi Sanyi qalau
Waheeda tana zuwa ta fad'a jikin Hajiya Anty tana kuka,kwata kwata bata lura da Babban Yaya dayake falon ba, idonta ya rufe take fad'in"Anty Babban Yaya yasake ni, wallahi Ina sonsa, Allah bazan dawo gidaba "
Hajiya Anty ta goge Hawayen daya zubo idonta tace" kiyi hakuri, wallahi saiya maidake d'akin ki "
Babban Yaya ya shafa sumar Kansa tareda dafe Kansa π€¦π»ββοΏ½?, Sai yaushe ne Waheeda zatayi Hankali? π€
Daddy ya kalli Babban Yaya yace"Naufal, kar6o min takardar "
Babu musu ya qarasa wajan Waheeda yazare takardar daga hannunta, Hajiya Anty tazabga masa wata irin harara, bece da'ita komai ba Sai qeyarsa daga Sosa, ya ninke takardar yariqe ahannunsa yaqi basu, saboda yana kunyar suga abinda ya rubuta a takardar
Uncle Usman yace"kabamu takarda akace malam, kariga kayi abinda kaga yadace ai saika bamu takardar muga saki nawane "
Babu musu Babban Yaya yabashi takardar, saboda bazai iya jayaiya dashi ba
Uncle Usman ya bud'e takardar ya karanta abinda yake ciki, Gani yayi anyi rubutu da Babban baqi cewa I LOVE YOU SO MUCH BABY WAHEEDA
Tsaki yasaki, yayi wata irin ajiyar zuciya yace "af..., Alhaji Allah ya shiryi yarinyar Nan, duk ta d'aga mana Hankali"
Daddy ya kar6a Shima ya karanta, ya jijjiga Kansa, sannan ya kalli Uncle Usman yace "muje Alhaji Usman"
Hajiya Anty tabisu da kallo, ta janye Waheeda daga jikinta tatashi ta d'auki takardar, a fili ta karanta abinda yake ciki tace "I LOVE YOU SO MUCH BABY WAHEEDA"
Su Sa'ad ma sukai murmushi suka koma d'akinsu, yanbiyu kuwa Waheeda suka kalla, haushi yakamasu kamar su daketa, tasa sunyi asarar Hawayen su a banza π
Waheeda ta d'ago da sauri ta kalli Babban Yaya, taga yana mata wani irin Kallan soyaiya ko kunyar su Ummah bayaji, wata irin matsanan ciyar kunya ce ta kamata, tatashi tayi d'akin Ummah da gudu tana rufe idonta da tafin hannun ta
Dariya su Anty sukayi mata tareda yanbiyu.π
Ganin hankalin su Ummah baya kansa yasa ya shafa sumar Kansa,sannan yabi Bayan Waheeda Dakin Ummah
Yana shiga 'Dakin ta d'ago kanta ta Kalle shi, cikin sauri tatashi ta fad'a qirjinsa ta rungume shi, tareda sakin kukan shagwa6a
Sake rungume ta yayi sosai, yafara magana qasa-qasa cikin rad'a ita kad'ai ce zata Iya jin abinda yake fad'a
Sunkuyowa yayi da Kansa, dede Setin kunnan ta yace "kiyi shiru mana, menene abun kukan?"
Kukan shagwa6a tasake sakar masa tace "uhm... Uhm..." tareda Dukan faffad'an qirjinsa ahankali
Murmushi yayi yasake rage murya yace "nine ko?, nine nayi Miki laifi ko?"
Kasa d'ago kanta ta Kalle shi tayi, tanata mamakin sa Dama Babban Yaya ya'iya magana haka ahankali irinta masoya? π€Kawai d'aga masa Kai tayi, takasa had'a ido dashi
Cikin sigar lallashi Yace "to kiyi haquri... Bazan sakeba kinji?"
Sake d'aga masa Kai tayi,bata yarda sun had'a ido ba
yace "kin haqura?"
Yanzu ma sake d'aga kan tayi π
Murmushi yayi yace "kiyi magana mana"
Ahankali ta motsa lips d'inta, cikin sigar shagwa6a tace "nifa naqura, ni bakamin komai ba"
Tunda tafara magana ya zubawa lips d'inta ido yana kallo, ahankali yasaka hannun sa biyu yariqo fuskarta, yahad'e bakinsu waje d'aya, ahankali yafara tsotsar lips d'inta, wannan Karon wani irin dad'i Waheeda taji, ahankali ta Lumshe idonta tana kar6ar saqon, kusan minti biyar yad'auka yana kissing d'inta, ahankali yacire bakinsa daga Naga, ya kalli qwayar idonta, cikin muryar rad'a yace "your turn..."
Wata irin kunya ce takama Waheeda, mamaki yagama kashe ta kamar ba Babban Yaya ba, tunani tafara kode ya manta acikin d'akin Ummah suke? π€
Babu yanda ta iya haka takama lips d'insa na qasa tafara Sha ahankali, wani irin dad'i Babban Yaya yaji, ahankali yasake rungume ta yana sakar mata wani irin numfashi, tun yana haquri yanajin yanda take tsotsar lips d'insa harya kasa haquri ya qwace lips dinsa, tareda kama Nata yanasha cikin fitar haiyaci
Kwata kwata mutanan falon sun manta dasu, Ummah ta kalli Hajiya Anty tace "Antynsu Bari inje toilet in dawo...." ππ»ββοΏ½?
Zuciyarta d'aya takama handle d'in 'Dakin tabud'e, a tsaye ta gansu cikin wannan hali, cikin sauri taja musu kofar