Showing 78001 words to 81000 words out of 81312 words
tafiya alhaji mukhtar mijin haj yakurah ya iso kallo 'daya yayi mata yagano lalurarta Allah takeson akomawa sbd lalurace ta iska nan take suka yanke shawarar tafiya da ita maheer kai tsaye ya nuna rashin amincewarsa
Saidai ammy dataga yana mutuwar tsaye kullum sbd lalacewa da rayuwarsa ke nemanyi dan ko aiki bai taba fitaba koyaushe yana gida ga suhailat data zamto abar tausayi gurin qoqarin kulawa dashi da rumanah duk ta rame tausayinta da qaunarta yasa kai tsaye ta zaunar dashi cikin nutsuwa ta fahimtar dashi kuskuren dayake jefa rayuwarsa da iyalinsa ciki dan haka yabar rumanah aje da ita ya tsaya ya gyara mu'amalarsa da rayuwar aurensa da suhailat.
Sosai jikinsa yayi sanyi kuma yasan matuqar yanason gyara rayuwar iyalansa ta inganta saiya boye soyayyar rumanah kwata kwata dan haka zai danne Zuciyarsa yafara daga yanzu.
Da haka ya amince aka tafida rumanah din amma hardashi suka tafi saidaya kwana biyu yadawo dan qoqarta gyara mu'amalarsa da suhailat.
Koda yadawo su ammy da jakadiya tareda abeel sun komawarsu Libya dan haka gidan dagashi sai suhailat sbd su amah ma suna Mali tabarosu dama itakadai tazo.
Aranar daya dawo lafiyayyan tarba tayi masa cikeda Dari darin yanda zai dawo yayi rayuwa a inda babu rumanah.
Ganin yanda take kama kanta dashi duk sai yaji ya muzanta ya tattaro jarumtarsa ya danne abinda ke ransa ya riqo hannunta ahankali tareda jawota jikinsa yana kallon fuskarta dake kallonsa yasaki qayataccen murmushi yajata suka zauna bakin gadon dakinta daya shigo yasameta hartayi shirin bacci zata kwanta.
Kallonsa takeyi tanason gano damuwarsa saidai takasa ganin komai sai murmushin dayake sakar mata
Wani irin sanyi da farin ciki taji na shigarta ahankali kenan kalamansa daga zuciyarsa suka fito lokacinda yafada matasu.
Rungumesa tayi da sauri tana sakin hawayen farin ciki ta murmushin jin dadi.
Dagota yayi tareda zare mata riga yana murmushi yace,
Banyi wankaba so yau kece zakiyi wannan aiki.
Noqewa taso yi tana murmushi yayi saurin riqeta yana kallon cikin idonta ya girgiza mata kai ahankali yace,
Don't make that mistake again suhailat.
Kallonsa tayi tareda jinjina kai takama hannunsa ta nufi hanyar toilet dinta dashi suka shige.
Aranar wata irin rayuwa suka gudanar data mantarda suhailat dukkanin damuwarta ta dah inda sukai alqawarin dora sabuwar rayuwar aure ta fahimta,soyayya qauna da aminci atsakanin su uku da 'yayansu daga yanxu.
**
Ahankali ake gudanar da adduoi da sauran abubuwan addini tareda sauke al-qur'ani da sadaka ana fatar samun sauqi.
Kulawa sosai da wata irin qauna da soyayya suke mata kaf zuriar banda zuriar gidansu aqeel data gama tarwatsewa babu wani nakamawa acikin zuriar gidansu shiyasa koda sukaji 'yarsu bulama tadawo kuma a nakashe kota kan zancen basubiba.
Su kuwa haj yakurah tamkar 'yar data haifa da cikin ta takejin rumanah duk wata kulawarta da dukkanin hidimarta takoma ta rumanah shima alhaji babaye kullum saiyazo gidan sbd yayi yayi tabari rumanah takoma gidansa taqi yarda tabari.
Watanta hudu a Nigeria yazo dubata babu adadi duk tareda suhailat suke zuwa Wanda itama tanajin farin cikin ganinsa da suhailat sbd ganin hankalinsa ya 'dan kwanta sosai duk sukazo idan zasu tafi daurewa kawai yakeyi yakoma sbd alqawarin adalci daya daukarwa kansa.
Ammy kuwa kusan tamafi maheer din zuwa kuma takan dade idan tazo.
Ahankali tafara samun sauqi sbd wasu gurare dasuka fara motsawa ajikinta Wanda hakan ba qaramin farin ciki da qwarin gwiwa yasakasuba nan aka sake maida himma ga sauke al-qur'anai da sadaka da adduoi.
Ba'a rufa wata biyu da fara motsinta ba tafara magana ahankali har tana iya tashi zaune da kanta ta tashi.
Lokacinda wannan saqon ya iso masa aranar suhailat harda hawayen farin cikin ganinsa cikin tsananin farin ciki mara misaltuwa tayi sbd Sam kasa boye farin cikinsa yayi.
Kafin sati biyu dukkanin kuzarinta sun dawo lafiya kalau saidai bata iya komai da sauri ko qarfi Wanda hakan shima ahankali zai dawo.
Washe garin ranarda umma yakurah da ammy suka fada masa samun lafiyarta yatafi wannan karon suhailat qin biyosa tayi sbd ganinta kusa zai hanasu nuna kewar junansu.
Sai dare sosai ya isa Wanda tareda khaleefa dazaije gurin nuratu sukayo tafiyar dole suka sauka masaukinsu kai tsaye sai washe gari suka nufi gidan guraren qarfe goma shima sbd khaleefa daya hanasu tafiya tunda safe.
A babban palo suka tararda su umma da ammy harmada Jakadiya da sabuwar mai rainon abeel suna ganinsa umma tayi murmushi sbd tanajin dadi da farin cikin yanda yake tsananin qaunar rumanah dinsu.
Ammy ma dariyar tayi masa inda aka gabatar musu da abincin breakfast saidai sunyi breakfast already.
Duk yanda yaso ganinta qin barin su kebe umma tayi qarshema anan palo tasa Nana aishat 'yar autarta taje kairawo rumanah din tajima kafin yafito sanyeda dogon hijabi har qasa daya matuqar yimata kyau sbd wannan ne karo na farko daya ganta sanye dashi itama anan din takoya sakashi sai tanajin dadinsa.
Kasa 'dauke mayun idanuwansa akanta yayi musamman yanda ta canza sosai takoma kamar ba rumanarsaba datasha wahalar rayuwa dan lokacin.
Wani irin murmushi yasaki Wanda shikadai yasan yayi abinsa sai ita data gani ta dauke kai tana gaidasu cikin yarensu sbd har gwara khaleefa yafara son koyar yaran Hausa sbd nuratu dayake yawan ziyarta shikuwa haryanxu yakasa koyan komai.
Koyaushe da turanci yake magana dasu umma da alhaji babaye hakama ammy.
Kwanakinsa uku amma Sam umma taqi barinsu kebewa hakan ya matuqar dama lissafinsa shiyasashi tattarawa yakoma gashi ko waya basayi bare yarage zafi.
Koda yadawo suhailat ta lurada bai cikin dadin rai da walwala saidai batai shishigin tambayaba tunda bai shiga haqqintaba.
Bayan sati biyu kai tsaye yakira alhaji babaye yasanardashi yanason rumanah tadawo tunda taji sauqi koda alhaji babayen yayiwa umma magana kai tsaye tace sai wani wata sbd zasuyi walima dakuma 'yan shirye shirye.
Baisoba amma sbd ammy data basa hakuri saiya bari din badan yasoba.
Hidima sosai da gyara irin nasu na asalin 'yan Maiduguri.
Taron biki sosai akayi tamkar yanxune zaa daura mata aure akai walima da yinin biki na alfarma inda ko nanma 'yan jarida basuyi qasa da gwiwaba sunxo ganawa da tsohuwar sarauniyar qasar Ethiopia saidai maheer daya bada gargadi mai qarfi akan karta kuskura barin kowa yadauki hotonta ko fira da ita.
Lokacinda nuratu ta iso gurin bikin sosai sukayi farin cikin ganin juna dakuma auren nuratun da khaleefa keson yi.
Irin gyaran da akai mata da shirin da akai mata ita kanta burge kanta takeyi ga wani irin qamshi daya kama jikinta.
Dukiyarta kai tsaye tace suci gaba da kulawa da ita tabar musu halak malak bata buqatar komai.
Ranarda zasu tafi ammy ce da jakadiya sai umman da matar alhaji babaye da yaransu 'yan mata da nuratu suka rakasu har Libya tareda dukiyar aure mai tarin yawa inda sukai kwana biyu suka juyo suka barota.
Sabuwar rayuwa ta bude a Libya inda nanma ammy wani gyaran ta dora ranarda tacika kwana shida cif aranar aka sai mata ticket ta wuce batareda abeel ba.
Qarfe uku na yamma jirginta ya sauka suhailat ce tazo daukarta sbd ogan na hospital gurin aiki baimasan aranar zata dawoba ammy suhailat kawai tafadawa shiyasa tazo daukarta.
Cikeda farin cikin ganin juna suka rungume juna suhailat na mata sannu da zuwa da cewa,
Where is my abeel?
cikin farin ciki ta amsa tana cewa,
Ammy ce ba ruwana.
Wani gida na daban taga sun nufa Wanda yafi nada girma sosai tun a harabar gidan ta fahimci kowaccensu nada wadataccen gurinta yanxu.
Da gudu su amah suka fito suna mata oyoyo ta riqe hannun fammah data fara mantata tayi kissing goshinta tana cewa,
Famman mum 'dinta.
Babban lafiyayyan qaton palonsu suka shiga nan suhailat ta rakata da luggage dinta har cikin dakinta dake daukeda parlour da two bedrooms aciki ga komai nata is white.
Bayan fitarsu wanka tashiga tana fitowa tayi sallolin dake kanta dasu magrib da akayi tana gamawa ta shirya cikin pencil skinny jean blue daya kama cinyoyinta da White shapeless top sai White club scarf data rufe kanta dashi ta fito fiddo wayarta daga handbag dinta taga misscalls dinsu umma da ammy harma dana nuratu tafara kiransu daya bayan daya tana cikin wayane da ammy suhailat tashigo tana murmushi itama cikin adonta na wani black straight skirt daya fiddota da red chiffon top gashinta daure saidai bata saka hula ba tace,
kiyi sallar ishai kifito muyi dinner already your ango is home.
Murmushi tayi tana cewa,
Ok ganinan zuwa.
Sallar ishai tayi tana gamawa ta gyara scarf dinta tareda fesa turare da humra mai sanyin qamshi ta fesa mouth freshner abakinta ta dauki wayarta ta fito.
Zaune yake kan dining din shidasu amah sai suhailat dake qoqarin zama ta gama zuba nata abincin
Ta bayansa yajiyo wani irin qamshi ya lumshe ido ya bude dan tabbas kodata canza turare kusancinta sanannene a zuciyarsa tana qarasowa gabansa abincin daya saka bakinsa ya sarqesa ya rufe baki yana tari da sauri suhailat tabashi ruwa tana dariya tace,
Easy karka illatamin kanka she's really here ba gixo bane.
Karba yayi yasha yana watsa mata wani kallo yace,
Dake aka hada baki right...
Murmushi tayi tace,
Ba ruwana ammy ce.
Juyowa yayi ya kalli inda take cikin wani irin shauqi da tsananin soyayyarta dake fizgar zuciyarsa duk yunwar dayakeji ta bace.
Ita kuwa abincinta takeci hankali kwance duk da zuciyarta rawa takeyi sbd irin kallonsa datakeji yana yawo ajikinta.
Barin dining din yayi sbd zai iya bada kansa yakoma kan kujerun palon ya zauna yana canxa channel zuwa news duk da dai Sam baimasan meyakeyiba sbd halinda zuciyarsa take ciki.
Bayan sungama Carolina ta tattara gurin suhailat takaisu amah daki sukai duk abinda zasuyi suka kwanta saidata tabbatarda sunyi bacci tafito lokacin ba kowa palon kowa na dakinsa.
Dakin rumanah ta nufa kai tsaye tayi mata saida safe tareda sanarda ita kwana biyu biyu zasu riqa yi tace mata tou.
Tana sane ta sharesa taqi zuwa gurinsa ta tube ta dauko rigar baccinta zata saka saidata daga hannuwanta zata saka taji an zare towel 'dinta da sauri ta juyo Ashe amatse yake da ita tana juyowa sai a jikinsa atare suka sauke ajiyar zuciya yana zare rigar hannunta yayi jifa yana kallon cikin idanuwanta dashi itama take kallo.
Jikin wardrobe ya matseta yana cigaba da kallonta zuciyarsa cikeda wani irin farin ciki ahankali yace,
Wani irin sone zuciyata ke miki ummu-rumanah bulama.
Kunnensa takai bakinta cikin wani irin salo tace,
Irin sonda ummu-rumanah kewa maheer abdulshams..
Wani irin murmushi yasaki tareda hade fuskarsu sbd tsikar jikinsa data tayar masa ya dora bakinsa kan nata yace,
I love you ummu-rumanah bulama.
I love you more maheer abdulshams.
Hade bakinsu yayi suka saki numfashi atare cikin tsananin kewar junansu ya cirata suka isa gadonta ya zura hannu ya kashe wuta.
Washe gari da wuri ya tashi yayi shirin office bayan sun gama lalacewarsu har gurin wanka.
Atare dukkaninsu sukayi breakfast kafin shiya fara fita tukuna yaran sai suhailat data futa qarshe.
Yaso dawowa gida da wuri amma sbd dorarta zaman lafiya da qauna tsakanin iyalinsa yafasa harsaida lokaci yayi yadawo.
A ranarma a dakinta suka bajewarsu saidai duk yanda yaso qin latti saidayayi sosai.
Watanta shida da dawowa tafara laulayin ciki Wanda take samun kulawa sosai daga garesu har Allah yasauketa lafiya tasamu 'yan biyu mace da namiji.
Zaman lafiya kwanciyar hankali tareda aminci da qaunar juna mai cikeda fahimta suke gudanarwa tareda girmama juna.
*_ALHMDLLH nan nakawo qarshen tarayya da yardar Allah masoya ina miqa godia sosai sbd wlh yawanku bazai bari na iya batokuba._*
*_Kusani dai mamuh takuce kuma natane._*
_*idan nayi kuskure kokuma mantuwa ta Kumin uzuri yanayi rubutune Allah yabamu ikon daukar darasin ciki.*_
*_FAHIMTARWA..._*
*_Idan marubuci yayi rubutu za'ace bai San abu ba baiyi bincike akan abu ba amma yaje yarubuta sbd shirme da rashin sanin meye rubutu.._*
*_Tou kuma idan mutum yayi binciken yarubuta yanda abin yazo ace baida ilimi.._*
*_Labarin tarayya yaxone akan tun asalinsu ba musulmai bane akwai kafurci jahilci ataredasu Wanda hakan duk shine silar komai dan haka dole sai an bayyanarda jahilcinsu da kafircinsu ta hanyar sunayensu da ayyukansu yanda labari zai tafi daidai.....ga masu cewa sunayen ciki basu halastaba kenan..._*
*_Masu cewa babu addini,babu riqo da addua da basu komawa Allah ba kuma ta yaya zasuyi hakan bayan anbayyanar dasu marasa sani acikin labarin idan lokacin yi da amfani da hakan yakai ai za'a sakane..._* *_dan Allah muriqa duba asalin tsarinda aka 'doro labari mu riqa binsa daki daki dan sanin abinda zamu riqa cewa._*
*_Nagode Allah yaqara sadamu gaba._*
[8/7, 7:38 AM] ummul aulad: *_TARAYYA_*
_wattpad@mamuhgee_
_Haske writers associationđź’ˇ_
*44*
Not edited.
Duk yanda yaso yayi komai cikin lokaci yakoma hakan bai samuba sbd zazzabi mai qarfi daya kwantar dashi tsawon kwana biyu
Qarshe dai dole ya daure suka tafi kai tsaye companyn dake rubuce a jikin takardun da taimakon wani ma'aikacin hotel din suka isa.
Da farko sunsha wahala kafin suka samu ganin shugaban companyn alhaji babaye salmanu bulama.
Kai tsaye khaleefa yafitarda takardun dayazo dasu ya ajiye gaban alhaji babaye.
Kallo daya yayi musu harzai dauke kai yayi magana yaga sunan dake jikinsu yayi musu wata irin damqa yana dubawa sbd basuyi masa kama dana yanxuba wannan rubutu da sunan company dinne tunna iyayensu na shekarun dasuka wuce.
Budesu yaringayi daya bayan daya haryakai qarshe ya miqe tsaye sbd tabbarda sune asalin takardun da 'yayansa da matarsa suka tafi dasu.
Kallon khaleefa yayi da sauri tareda zagayowa daga table dinsa jikinsa na wata irin rawa tun kafin yayi magana khaleefa yaciro alamar masarautar daya fito ya miqa masa cikin turanci yace,
Nazone dan neman asalin sarauniyar qasata ummu-rumanah bulama..
Rawa jikin alhaji babaye yaqara yace,
Ina kasamo wainnan takardun?
Ina masu su suke?
Masu wainnan takardun sun rasu saidai 'yarsu wadda itace sarauniyar qasarmu ayanxu....
Wani irin kuka alhaji babaye yasaki tareda rungume khaleefa duk da dai yasan dole yayi bincike akan hakan kafin yagama yarda.
Waya yaciro yakira qanwarsu hajiya yakurah yafada mata nan hankali ya tashi sbd farin ciki da murna tareda wasi wasin zamtowar zancen gskia.
Da kansa yakaisu gidansa akai musu masauki kafin yatabbarda zancen duk da yasan baza'a yimusu qarya dan a cucesu tun daga qasar Ethiopia ba kuma daga masarautarsu.
Washe gari cikin manyan motoci suka dunguma zuwa garinsu kutti dan sake tabbatarwa.
Sai tsakiyar dare suka isa kuma acikin daren aka tara duk dattijan garin dasukasan su bulama da asma'u tun zuwansu garin da duk abinda yafaru.
Kuka sosai alhaji babaye yayi dayaji irin rayuwar da 'dan uwansa da matarsa sukayi saidai kuma yanzu babu abinda yakeson gani kamar 'yar dan uwansa.
Daga alhaji babaye sai khaleefa suka koma sbd khaleefa jirgi zaibi yakoma bazai iya tafiyar ruwaba kuma sauran binciken da tabbatarwar idan sun haduda rumanah zasu qarasa tabbatarwa.
Koda suka koma gida sosai hajiya yakurah taso bin khaleefa suje tare saidai maigidanta yace tabari yadawo daga China saisuje gabaki dayansu da haka khaleefa yatafi sbd ciwo dake neman kwantar dashi sbd bai qaramar wahalaba yasha a tafiyar.
A yau saqon haroun ya iso gareta an kammala aikinta.
Shiru tayi bayan fitar Jakadiya sbd tunanin yaya maheer zai karbi zancen sbd dole tana buqatar aiwatarda abinda tayi niya dan tanaji jikinta yasaki sosai jininta qarewa yakeyi sbd tsananta da abin yafarayi ajikinta sbd jinin dataqi zubarwa har lokacin tasan daf take da rasa hankalinta dan wata irin zabura dake kamata yanzu duk da tana qoqarin boyewa ammy da maheer tanaji abin yafara cin qarfinta.
Kallon abeel dake kwance jikinta tayi zatai magana jini ya digo ta hancinta ya sauka kan fuskarsa tayi saurin goge masa tareda ajiyesa ta dauki tissue tana dafe kanta da jiri ke juyawa dashi.
Durqusa gurin tayi tana fidda wani irin nishi cikin azaba tsawon mintuna kafin tasamu taci qarfin abin tana kiran sunayen Allah harya lafa kafin tayi wani yunqurin miqewa ya turo qofar dakin yashigo cikin nutsuwa idanuwansa kanta yana kallon tissues din gabanta dasuke lalace da jini hakama hancinta zuwa bakinta duk jini.
Saurin goge hancinta tahau yi saidai kuma atake jinin yasake 6allewa ta rintse ido cikin wani irin hali tafara nishi mai wuyar fita.
Da wani irin gudu ya qaraso gareta tun kafi yakai hannunsa gareta idanuwanta suka fara qoqarin rufewa yayi saurin tarota jikinsa yana kiran sunanta da qarfi.
Ganin tana neman fita hayyacinta yasa ya bude bedside drawer dinta yadauko maganin da negasi yabayar ariqa bata idan jinin yazo mata ya bude gabaki daya ya zuba mata abaki cikin tashin hankalin saidai jinin bai tsayaba amma idanuwanta sun bude tafara qoqarin tashi tana karbar tissue din dayake qoqarin kaiwa hancinta tace,
Banda lokaci inason sanardakai abinda nake ashirin aikatawa ayau sbd banason na mutu abanza batareda na tsayarda abinda ke faruwaba.....
Wani irin tari tayi jini mai tarin yawa ya fito bakinta kamar amai
Atake ya rungumota abinda bai taba ba arayuwarsa hawaye suka gangaro masa yafara girgiza kai yana hanata magana..
Girgiza masa kai tayi awahalce tace,
Taimakeni na shirya muje mukawa qarshen matsalar sbd 'yan baya su samu nutsuwa da kwanciyar hankalin gudanarda mulkin adalci.
Kasa motsi yayi saidata saki kuka ahankali tana kallonsa cikin rawar murya tace,
Karka manta ka min alqawarin tsayawa dani dan kawarda matsalar data lalata farin cikinmu dana wainda basujiba basu ganiba.
Cikin wani irin hali yace,
Na miki alqawari amma banda sadaukar da lafiyarki ko rayuwarki meyasa z......
Rufe masa baki tayi cikin wani irin yanayi tace,
Mu barwa Allah zabi zai mana mafita.
Amatuqar wahalce ya taimaka mata ta shirya sbd tuni alummar mineelik da kewayenta suka hallara sbd mahimmin saqon daza'a bayyanar garesu.
Duk yanda yakeson daurewa kasawa yayi lokacinda zasu shiga inda dukkanin jama'arta zasu ganta jawota yayi ya rungume da qarfi cikin rawar murya yace,
Kisani har abada bazan saki hannunkiba zamu fuskanci duk abinda zai tunkaromu atare, ummu-rumanah bulama kece zuciyar maheer abdulshams so please fight this battle for my love...
Ajiyar zuciya tasauke ahankali tareda zamewa daga jikinsa tana riqe hannun ammy dake hawaye gefenta Jakadiya dake gefensu tayi saurin miqawa ammy tissues ganin jinin yanason sake tsananta.
Ammy dakanta ta goge mata tana danne kukanta.
Murmushi tasaki tareda riqe hannun ammyn ta karbi tissue din tana goge hancinta zuwa bakinta da hannunta dake rawa sbd ko tsayuwa daidai bata iyayi abinda yafi daga hankalinsu kenan.
Sultan ma aranar da safe ta bayarda takardar sakinsa dan haka shima tuni ya fito ya halarci taron tareda sauran dattijawon masarautar duk da ayau jikinsa a sanyaye yake da abinda yake faruwar saidai a safiyar yau 'din ya gana da dukkanin 'yayansa dasuka zo dan halartar wannan taro kuma ganinsu ayau din da maganganunsu sun sanyaya jikinsa sunbar zuciyarsa da dana sani musamman maganganun maheer dayayi masa gameda mutuwar iyayen rumanah...
Hakan yasa ya ajiye dukkanin makaman yaqinsa akawo qarshen masifar duk da su sunriga sunbi sahu.
Tana fita ko ina yayi tsit dukkanin alummar gurin suka nutsu ahankali haroun yabada umarni nan take aka bayyanarda wata irin sabuwar karaga mai tsananin kyawu da kyalli mai daukar