Showing 51001 words to 54000 words out of 80019 words

Chapter 18 - Auren Babban Mutum Book 1 Hausa Novel Complete

17 Jan 2025

271

dana sha"" Ammi se wurgawa zarah harara take cikin nutsuwa zarah ta shiga gaidasu suna amsawa gamida mamakin kyan da tayi baba maryam ganin su momy sunyi ciki yasa tace nan kuma inane zarah. ?


Kafin zarag tai magana su momy da dady sk sakko dg upstair Alhaj Sa ed yaci shadda me uban tsada ga shi se kamshi yk.


Har k'asa ya tsuguna yn gaida Ammi itama da sauri ta sakko dg kan kujera aka shiga gaisawa.

Daga nanne ya tashi ya nufi indasu mlm hadi sk.



Suna ganinsa sk mik'e harda risinawa suna gaidashi.



Alhaj Sa ed da fara a 'a fuskarsa ya shiga mik'a musu hannu suna amsawa.



Seda sk zauna Alhaj Sa ed yace nasan zakuyi mamakin kiran danai cikin gaggawa hk , toba komai bane se dan wani dalili me k'arfi .

A yanda na d'auke ka baba nasan duk abinda nai zaka iya ganinsa amatsayin dede ne kokuma akasin hk"""" to amma abinda zan fada sede amin afuwa .


Malam hadi gumi ya shiga sharewa cikin ransa kuwa target ne kala kala na hukuncin da zewa zarah .

Alhaj Sa ed yace baba dama kasanni mutum ne me yawan harkoki kama daga kan tafiye tafiye zuwa k'asashe da kuma rashin samun lokaci nawa ma na kaina bana samu.

To kuma kasan akace yauda gobe se Allah ga yarinya na aje agida ita d'aya bawani me deve mt kewa ,,,shine yasa nai wani gajeren tinani wanda nasan zakuga wautata """anan ne Alhaj Sa ed yai shiru malam hadi ko yace cigaba muna saurare ai ba wani abu munsan duk abinda zakai bazakai wanda ze cuci zarah ba domin nabaka ita gaba dayanta wlh duk abinda kai akanta dede ne .

Ya fada yn goge zufa.


Dady ya gyara zama yace shine to naga yafi ma sawwake mata .

Daram k'irjin mlm hadi ya buga wanda seda ya sakko har k'asan carper din palon.

Yayansa Alhaj imam yai saurun taroshi suna salati ta nuna rashin jin dadi.


Alhaj Sa.ed ya sakko shima hat kasa gun mlm hadi ya rik'e hannusa yace kai hkr nasan ba dadi kuma baka zaci hakaba zuwa yanzu yarinya ta gama iddarta kama akwai yaro daya nuna ra ayinsa akanta wanda d'an aboki na ne sunansa NABEEL yn zaune ne a Cairo shine na yanke wn hukunci na hada auransu zancen danake mk gobe za a.daura auran dalilin dayasa nace kuzo kenan dan ayi avun cikin k'aramin lokaci amma kumin afuwa idan nayi ba dede va.




Malam hadi se zuwa ynz yaji dama dama dayaji dalilin kenan na zuwansu gashi harma auranta za ai .


Alhaj imam yace bkm mungode hakamma ai kayi mata gata """ba bunda zamuce se godiya Allah yahada kansu.


Malam hadi ya kuma damke hannun Alhaj Sa ed ya share kwallah yace bkm ai kayi mn komai Allah yabiyaka mungode wlh hankalina atashe yk da har ynz zumma amma tinda yaron kanada alaqa dashi bakomai Allah yabasu zmn lfy dukk sk amsa da ameen.




Dady ya 6oyr musu abubuwa da dama wanda sam bega amfanin fadarsuba koma menene dg baya saji .




Suma tray aka shiga aje musu na kaji da juice da abunci """ kowa tashi yayi aka barau dansu huta kuma suci abinci .





Zarah ta mik'e da sauri Ammi ta cafkota ganin basu momy a palon ""tace gidan ubanwa zaki ai tinda aka tasomu hk nasan ba lauba .

Wani abun tsiyar kikai ms da alama ta kaiwa zarah duka abaya harda rankwashi.



Zarah ta rufe baki tace wlh bam masa komiba ki tambayeshi kuji Allah tai maganar tn zubda kwallah.



Baba maryam tace koma menene ai zamu ji ki kyaleta tashi kije .


Da sauri zarah ta tashi tabar gun.


Ciki sk ware aka shiga cin kaji Amma ammi hankalinta ba dayaba sotake kawai taji meye dalilin zuwansu.

Seda sk gama tsaf snn momy ta dawo suka kuma gaisawa ta nuna musu masauki .



Wani part ne dg cen cikin gidan wanda ba kowa cikinsa nan aka saukesu """" åkwatina aka shiga kawo musu wanda kayane ciki kama dg leshi se atamfofi dk a d'inke suke harda mayafai.


Seda wanda sk kawo suka fita snn su Hajja mero da baba maryam sk ce to wnn kuma nameye?




Ammi tace kinsan Allah hankalina atashe yk bansan meya faruba snn gashi kunga a gidan zarah bane sam ba nan bane """ baba maryam tace waya zakiwa megidanki yazo muji komeye tinda naga sunjima sn hira da mijin zaran eh hakane fa inji Ammi.







Waya tai ms yace tasame shi a farfajiyar gidan itada baba maryam







Suna zuwa yai ms bayanin komai """ salati suka hau yi Ammi na cewa amma zarah ta cuceni wlh auran babban mutum irin wnn ai jarine toma wai nuna masa tai ita tagaji da zaman kadaici?






Malam hadi yace a a zarah fa batada lefi kuma in banda abinki yarinyarki fa k'arewama ba nanzata zaunaba yana cen kasar waje .

Se yanzu Ammi tai fara a tace toba komai gk Allah yatsara .

Baba maryam tace abunda zamuce kenan .


Malam hadi yace muma zamu karasa masukin mu ga kayacen na alfarma an kawo mana shaddo dine ms kyau.


Ammi tace muma an kawo mana komai yayi wlh.

Mlm hadi yace gobe za a daura auran kuma ni inaga goben zamu koma gida.






Dakin da zarah tayi nan su baba maryam sk shiga "" kwance sk ganta ta dafe kai .


Tanaji sallama ta juyo da hankali nan ta kama ja dabaya tana wlh ban ms komiba Allah ammi.

Memakon taga ammi ta daketa setaga tayi darita itada bb maryam sukace bakomai zarah kowa datasa kaddarar ninayi tinanin wani lefin kk masa ashe dg shine shima kuma din bisa wn dalili nasa.



Bkm Allah yai mk albarka Yace yaron dan abokinsane sunan sa NABEEL kin sanshi kode za6insane? Zarah gabanta yafadi cikin ranta tace Nabeel waye kuma nabeel?


Ammi tace kinsan shine. ? Zarah kanta na kasa tace a a .






Ammi tace koma waye ai anuna mana koda hotonnsane mugani """ baba maram tace gaskiyafa muga sorikinna mu tinda ance bama ya k'asar.





Hk sukaita hira zarah kam kuka kawai take son yi amma ba hali.







Fa eza kam ta hada kawaye se shiri suke na wajen partyn dazasu kama.


Se dare zarah takasance ita kadai a dakinta "" ta kalli jikint taga yanda ya qara kyau ta shiga tinanin waye nabeel kuma ?



Ita kam da musayyet kadai takeji zt iya rayuwa amma hakan baze yuwuba gashi tai mt nisa.







Wayrtace ta shiga k'ara ganin number musayyet yasa jikinta ya hau rawa amma sam tak'i dauka.






Be hkr ba ya qara kira akaro na 2 ta dauka """ shiru ne ya ratsa wayar har natsawon 5mn a wanda yai magana .


Musayyet ne yace momy na """"jitai jikinta yayi sanyi kamar wacce aka zarewa laka .







Yace ina yini yagida nasan kuna nan kuna shirye shirye ko?




Cikin murya karama tace ina lfy lau wn shiri kuma. ?




Yai juyi kan chari yace kinji su dady zamu mind auran doleko?



Meyasa bakisa bakiba ? Ko ko bakyason d'an nakine?


Tsaye ta mike da mamakinsa se yaji tn kuka harda shashsheka hankalinsa ya tashi ya mike tsaye yace momy meya faru dan Allah mk ?





Ta dafe kai tace bakomai mutuwa akai manane.




Yai a jiyar zuciya yace Allah sarki ai addu a.zaki ba kuka ba pls momyna idan kina kuka jinsa nk har cikin raina ki dena umm.




Zarah jitai kamar ta jawoshi ta rungume taita kukanta dan tasan ze rarrasheta




Tace nadena ta fada tn goge hawaye .



Yace ok kitayani addu a wlh bana son wacce za a aura min kokadan.








Zarah tace karka damu sd safe tai saurin kashe wayar.




Shima kuka yasa yn watsar da duk wata paper dk kan table din.

*⚜BRILLIANT* *WRTS* *ASSO🖊*

👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀👳🏻‍♀


*AURAN* *BABBAN*

*_MUTUM_*

Crtn And Wrtn By

_UMMEE_ _MUKHTAR🎁_



SADAUKARWA GA
💕Mezogale Amma fa bata bada bashi😄

💞 Fauzey
💞zuhrah



INA GAISHEKU MUTANEN ONTOP muna tare ✌🏻

Da ZEE MAKAWA GRP
Se SWEET NOVEL GRP musayyet na gaidaku😂💞

Yaufa RANAR FA"" EZA CE 🤭

🅿37




Dady ne yace a fito da fa'eza meza 'a jira ,,,Momy tace bara a fito da ita ga dare yanayi"""

Dady yace idan an kaita ku tabbata da kun kad'o k'awayenta kar kubari abar ko guda d'aya tinda gashi ynz k'arfe 11:30.


Hajiya khadija tace damani ba inda zani.


Momy tai dariya tace aiko k'afata qafarki .

Fa eza na toilet tn wanka bayan ta fito d'aure da tawol a jikinta "" su zuby se danna waya ake sun mimmike akan gado "" wayar fa ezace tai qara ta dauka da sauri azatonta Musayyer ne.




Aiko shine ke kiranta tai wani juyi tana tsalle tace kunga kumin shiru my sweet life yn kira.


Duk da kallo sk bita suna cewa kice shima ya qagu akaiki



Unbola taiwa zuby sk sa dariya .



Fa eza aka maqe voice harda kashe ido tace hy.



Shima da walwala a face dinsa ce hy amarya ya kk.



Se data zaro ido gamida mik'ewa tsaye tai rawa snn tace am5n """ dariya ce takamasu muffy suna kallon ynd tk wani narkewa kamar yn kallonta.



Yace Dama ba wani abubane ys nakiraki se dan abu daya .


Kinsan cewa bana sonki amma seda aka auramin ke .



Ina me tabbatr mk da cewa tanadin danai mk na rashin mutinci da mugunta Allah ne kadai yasan adadinsu .



Fa eza nan tasoma goge gumi tai lamo tn jinsa.



Yace kina jina ?

Dan karsu muffy sugano yanayinta Tai saurin cewa eh honey.


Wani smile Musayyet yai ya mik'e tsaye gamida zura hannunsa cikin jeans d'insa yace idan har kinaso muyi rayuwa dake ta jin dadi sekin yi abu guda.

Abu gudan nan ko ba km bane so nake kisamu Momy ki fada mata sharrin da kikaimin watan nin baya ba gaskiya bane kinyine sbd wani manufa""" idan har kikai hk to nai mk Alqawarin baki duka kulawata da soyaiyata zan baki duka wani jin dadi na rayuwa hope dai kin fahinta?




Fa eza tasaki a jiyar hrt tace innani hk bakomai ?

Musayyet yace yes bkm"" idan har kin fada mt nasan zatai min maganar ""idan ko bakiba nasan bazatai minba.





Fa eza ta shiga tinani yomeye dan ta fad'a ""/ tin dade an riga an daura aure babi kuma wanda zece a warwareshi""".


Dan hk zata fad'a ynz ynz ma kuwa.



Musayyet yace kinyi shiru koko kin shiryawa zaman doya da manjane?


Fa eza tace a a.yaya Musayyet zn fada kome kk so zanyi Bari naje I love you"""
Ta kashe wayar tn k'ok'arin sanya kaya


wani murmushin mugunta yayi yace yarinya bakida wayo.



A gaggauce ta bar dakin se dakin momy"".A wani corridor sk had'u da momy fa eza tace dama dama gunki zani.



Momy tace nima gunki zani Dady yace kufito akaiki dare nayi ""momy tai maganar tn kallon agogon hannunta.



Fa eza kmr ta tambayi ina za akaita adaren nan amma seta share burinta kawai ta isar da abinda ke ranta awauce wajen.






Fa eza ta tsuguna har kasa ta kama kafar momy tace dan Allah ki hkr kwanaki naiwa yaya Musayyet sharri wanda bada gaske bane "" Nayi hakane kawai dan ya aureni amma wlh bashida lefi .

Baki mamy tasami tn kallonta ta sunkuya gamida kamo kafad'arta fa za kanta na qasa momy tace baki kyautaba fa eza "


Qazafi bashida dad'i ko kinsan zafin da mutun yakeji aransa aduk sanda a kace yayi wn abu me muni wanda shi beba sharri ake masa?.


Na yafe mk kuma babu wanda zeji maganar nan araina ina mamakin taya akai Musayyet ya sauya a lokaci daya ? Amma ina shakka araina sbd ayanda naganshi.


Bakomai maza kice su fito kawayen nk.



Fa eza ta mik'e cike da murna tayi mamakin da momy bata maretaba koma tazaneta.






To hk kowa ya fito ana tsaye a farfajiyar gidan harda Zarah dan Momy cewa tayi itama seta raka fa eza .




Harda su Ammi amma uwar amarya hajiya khadija tace ba inda zata.




Fa ece zaune ga ban dady da momy harda mahaifinta dama ummanta .



Dady yace fa eza.

Tace na am " batare data d'ago kantaba .




Sekuma yai shiru Abban tane yace da farko de zan fara da bk hkr.



Domin nai mk shigege wajen za6ar mijin aure.


Seda gaban fa eza ya fad'i cikin ranta tn cewa meya kawo km wannan zancen?





Dady yace tin randa kika fara zuwa aiki umar yaganki kuma Allah yadora ms sonki cikin ransa ganin hakane yataso mahaifinsa qafa da qafa sk zo guna dan neman Auranki.





Ni kuma na amince ayanzu inaso kisani ba Musayyet aka aura mk ba UMAR ne MIJINKI.




Wata zabura fa eza tai gamida yaye lullu6in kanta tasoma kuka """ wlh bana sonsa dan Allah karkumin haka mutuwa zanyi wlh ni yaya MUSAYYET Nakeso wayyo na shiga ukuna .


Baki s bude dukkan ninsu sn kallonta Hajiya Khadija tasan halin 'yar tata uwar hakama zata iyayi .



Da rarrafe kamar wt jaririya ta qaraso gun Abbanta da Dady ta kama qafarsu tn kuka dan Allah suyi mt rai idan akace da umar zt zauna ita mutuwa zatai.


Dady yakama hannunta yace kiyi hkr Umar nada hankali meye ai bunsa nina sani baze mk abunda bk soba tinda harshi yace yn sonki.




Abbanta yace haba fa eza banyi zaton hk dg garekiba na dauka ko wn wanda bk saniba nabàki zk hkr ki zauna dashi ashe sa6anin hakanne.

Bare umar yaro kyakykyawa gasu masu kudi duk abunda kk so zemiki dan Allah 'yar lele karki bamu kunya.









A memakon taji nasihar tasu a a setą
Kwanciya ta kama burgima wai ita inde bazasu raba auranba ita seta kashekanta.





Ran mamanta ya 6aci dan hk ta zari wayar caza ta tsula mata fa eza ta mik'e tn k'ank'ame jiki.





Haba haba yazaki daketa abun ai se yai mt yawa inji momy.



Nan sk ci gaba da lallashi amma fa ez cikin ranta kamar qara zugata sk sanna abun da yafi mata ciwo tona kanta datai wajen momy na sanar mata da cewa sharri takewa Musayyet.



Kenan dama yasan bashi zt auraba shine ya hada mt gadar zare?
Kai amma ya cuceta ta fada tn kuka .






Tashinta sukai suka gyara mt face gamida rufe mt fuska sk kama hannunta sk yo waje
.
















Hk suka tafi Zarah na kusa da Ammi suna 'yar hira har akazo wata unguwa ta masu dashi ""haske kawai kk gani kamar rana kuma tsit se kukan tsuntsaye.







Tin a mota fa eza ke kuka amma umar da musayyet sungama da ita.











Wani katafaren gida sk shiga yayi matukar kyau part 2ne seme gadi wanda be bacciba dan yasan akwai ms kawo amarya.







Kowane daki inka duba bed ne kuma adon kowane room da daban ne hakama palo.




Fa eza tafiya kawai tk har sk zo wani daki aka zaunar da ita suka shiga yi mt nasihoho .



Qawayenta ko zaga gidan sk shigayi suna cewa amma yayi kyau nan zata zauna kenan har musayyet din ya dawo koko yadawone?





muffy tace to waya sani ne.






Momy sk fito dan tafiya gida sbd dare nayi "nan ta tina da dady dayace mt kar abar kowa har qawayen nata kowa yataho.



Da sauri ta koma ciki dan kiransu.




Gaba dayansu suna zaune kan bed fa eza kanta na rufe dan bama tasota bude face dinta sbd kukan datacii""" ummy tace shine kika manta tsiminki nide jiye mk kawai nakeyi maza ungo kisha ynz kafin angwaye suzo " ummy ta mik'awa fa eza amma ko face bt budeba bare tai magana.



Dariya sukasa bilkisu tace rabu da ita dan Allah idan mundawo gobe maga yanda tafiyar wata zata koma in baki wasaba wlh sekin koma kamar gwagwa "" ihu suka sanya suna dafe ciki dan dariya.


Fa eza ko kuka tasanya wanda yai dede da shigowar Momy .



Nan sk nutsu ummy tai saurin jefa robar tsimin bayan bed tn gyara zama.





Momy tace to maza kutashi ba wanda za a abari dare yayi






ba musu suka tashi gamida daukan handbag sunaiwa fa eza seda safe.



Fa eza kuka tasa hk syka fita momy ta zauna ta dada bt hkr gamida tabi mijinta wataran zata qauna ce shine .





momy ta fita ta barta.








Hk akabar fa eza ita kadai a gidanta se ihu take har me gadi na jiyota😁🤭🤣.











Tsaye ta mike ta yaye lilli6un kanta gamida kama qugu tn kallon room din "" komai yayi sede ba musayyet .





A fusace ta nufi akwatinanta masu matukar kyau da tsada ta shiga fito da kayan dk ciki




Wasu arnen kaya wato Englishwear wanda dasy gara babu suta sanya rigar iya cibiyace se wandonta mini wanda ko rabin rabin cinyarta be kaiba shita sanya tai parkin da kanta ta fito palo na 3 ta zauna tn karkada kafa """ seta nuna ms ita 'yar iskace gaban abokansa tinda yai kasadar aurenta .











Phone tk dan nawa tn kallon palon ta kowane sak'o tsaki tak tace ga gida har gida amma ba Musayyet amma Allah ya isa tsaka nina dashi wlh kuka tasa wanda yai dede da shigowar su UMAR A motoci se dariya suke suna tsokanarsa .



da gudu ta lek'a tq window nan tq hangoshi yaci shadda Ash color anyi dinkin iya gwiwa yai kyau se fara a yake "".





ga hancin nan har baka da fararen teeth dinsa wanda sk qara haska face dinsa

Sega fa eza tasaki baki tn kallonsa har phone dinta na faduwa kan tayals.











Seda taga sunyo ciki tai sauri rugowa da gudu taci kunu ta zauna kan chair tn karkada qafa.








Wani wanda ake kira da jafar yace yanaga

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login