Showing 75001 words to 78000 words out of 80019 words

Chapter 26 - Auren Babban Mutum Book 1 Hausa Novel Complete

17 Jan 2025

276

kace yaran masu kudine.


Satinsu 3 tare da hajja mama cikin dare ciwon ciki yakamata ko safiya bata kaiba Allah yai mt rasuwa.


Nan fasuka tsure sk shiga tashin hankali dan iya zamansu tare da ita tn kyautata musu dede iyawarta.


Adaren suka tashi suka fita suna bubbuga kofar gidan wn bawan Allah dk makwabtaka dasu sk sheda ms.

Sosai ya tausaya ms yace suyi hkr da asubar fari zezo tare sauran jama ar gari a sallaceta.


Hk suka koma gidan ina rike da hannunsu duk inda zasu muna tare.


Kwanan kuka sukai daga baya sukai tai mata karatu da addu o I.


Da sassafe ko kofar gidan yacika harda mata sk shigo.

Wasu tsoffi ne sukai mata wanka aka sallace ta aka kaita .



Koda mutane sukaga har rana tayi ba a dora tukunyaba se kowa yafara zame jikinsa yana warewa ........πŸ˜… kun san mutuwar yanzu inde baka dashi sekaga gidan mutuwar ma wlh bazama akeba sbd babu muwalati🀭.




Washe gari da sk dawo sukaga duk uwar darince se bawanda yasake dawo wa daga mazan har matan.

Hk aka barsu abun tausayi.


Sunyi alqawarin bazasu ta6a mt kudin taba zasuyi mata sadaka dasu .


Hk suka fito cikin gari suka samu gajiyaiyu suk basu duk da suma suna bukata amma basu ta6aba .


Zaune suke qaraf agidan bako k'wayar hatsi dazasuci.


Oh ni yanzu yazami gade gurin zama munsamu amma babu abinyi yazami?



Momy tace kaina ya kulle kode zamu fita neman temakone ko masamu na jarin abincin tunda kinga wancen kudin da mk sadakar banamu bane hakkintane.


Sa ade ta numfasa tace hakane kuma kinga .

...

Sallama sukaji a kofar gida da sauri sk leka.


Wani mutun sk gani tsaye bako fara a be bari sun gaidashiba yafara jawabi.


Amm dama kafin ta mutu ta fada mk gidan banata bane ko yaya?



Momy tace a a amma kai hkr dan Allah zamuke biya ai mana afuwa .

Har yaushe zaku biya kunga damafa rangwami nai mata amma yau wata 6 kenan bata biyaba gashi kuma ta rasu. Ni gidana duk wata ake biyana tinda ta mutu yakamata kubarmin gidana .



Nabaku nan da kwana 2 .


Yana fadar Hk yai gaba avinsa.




Suka kalli juna suka numfasa gamida komawa ciki.


A tsakar gida sk zube suka rafka tagumi kowa yai shiru.



Kinga mubar mai gidansa tinkafin yai mana wulakanci sede kuma idan minfita ina zamu.


Sa ade tace shine abin ai .



Tsawon Kwana 2 daga makotansu ake basu abinci kuma yaune megidan hayar zedawo.




Tinda safe suka kwashe kayansawarsu suka bar gidan suname zubda kwallah.



Tsaye suke bakin tati misalin karfe 11 na safe kusan kowa ya fito kasuwancinsa kowa kagani sabgar gabansa kawai yk yayinda duk inda suka wuce se an kallesu an sake kallo sbd zun kara kyau da haske kamar ka ta6a jini ya fito """kai daga gansu kasan Allah yayi halitta agun amma kallo daya zakai musu kasan cewa su d'in bak'ine .


Nabeel na rike da hannun sa 'ade se kallon pistol d'in wasan yara yake yana me murmushi shikadai abinsa .



Motoci sk jira su ragu atirin sannan su tsallaka.


K'arar jiniya mutanen suka dinga jiyowa tindaga nesa haka yatabbatar musu cewa masu garinne tafe ahanya wanda dama tini ana ta sanarwa cewar cewar ze zo bud'e sabbin hospital d'in dayasa aka giggina a garin.

Nan mutane suka fara matsawa gamida duban titi.



Nabel hankalinsa nakan kayan wasan yara yayinda wata ball iska ta d'auketa daga kan teburin kayan wasan ta cillata kan titi.



Ai da gudu nabel ya nufi kan titin kamar wanda aka wulla waishi yaje dakko ball aiko nan wani me babur ya bigeshi .




Ihu suka sanya su sa ade da Momy sukai kansa dama sauran jama ar dk gun .



Haka me babur d'in yaci birki yazo kansu ya kar6i nabel dake jikin sa ade ya rungume shi ajikinsa yn kuka kamar ransa ze fita """ abinda yai matukar bawa kowa mamaki kenan.





Hattasu momy kallonsa suke suna mamaki.



Shiko me babur kuka 2 yakeyi ya fitone dan zuwa ya shedawa dan uwan mahaifiyarsa rashin lafiyar ummansa tana gida numfashinta na fita kadan kadan sam baya temakonsu duk da irin tarin dukiyar dayake da ita abunda zasucima gagararsu yk se kuma gashi ya bige yaro wanda ko kudin kaishi kyamis ma bedashi na biyu kuma tausayin yaron ne fal zuciyarsa ganin yanda yk zub da jini.






Gurun ya cika makik da jama a yayinda aka rasa wanda zece akai yaron asibiti """" tun daga nesa Alhaj Sa ed ya hango taron jama a hakan yasa ya shedawa president kan cewa akwai abinda ke faruwa agabansu.

Nan take president
yabada umarnin atsaya don ganin abunda yafaru
.





Anan akai parking da motoci sojoji da escorts suka zagaye gun sannan suka fito.




Nan da nan jama a ka watse aka bada fili kafin kace meye tini gurun yacika da jama a.



Saurayin daya kade nabel yayi zaman dirshen shida su sa ade da momy se kuka suke



Tin da Alhaj sa ed ya fito ya hango yaron kwance jikinsa duk jini da sauri ya isa gun shida president suna musu sannu.


Saurayin yana dago kai yaga ai shugaban kasarne kusa dashi wanda shi duk karar jiniyar da motocin sukesam bejiba sbd yashiga wata matsalar ba yan wacce yabaro agida ta lalurar ummansa.


Alhaj sa ed tinda ya hango su Momy yaji wani abu aransa wanda yarasa komene .


Alhaj sa ed dakansa ya dauki nabel yayinda yabada umarin matan ma sutaso hardashi saurayin.



Nan danan suka mke su momy se d'arare d'araran jiki suke domin kuwa mutanen da kwarjini suke ainun.



Mota daban aka zubasu ciki yayin da matashin ke kiciniyar daukan babur dinsa president yace yabarshi nan .


Jiki na rawa ya shiga mota yana leken dan babur dinsa yn addu a Allah ys kar a sace masa.







Kai tsaye wani tsadadden hospital aka nufa ba 6ata lokaci aka kar6i nabel wanda dama su president sun wuce gun taro dadyne kawai yace suje shi yakai yaron asibiti.





Mintuna kadan Alhaj sa ed ya dawo gun su momy yai musu bayanin cewa yaron yai bacci kuma zeji sauki karsu damu.


Har kasa sk sakko suna masa godiya yace vakomai...nan ya juyo kallonsa ga matashin saurayin daya bige yaron yace fadamin wani abu mana naga kamar kaima vaka cikin nutsuwarka me kk kallo harka bige wannan yaron ?


Saurayin ya durkusa har kasa yace wlh tinanine yamin yawa ummata batada lfy amma bafa sani naba dan Allah kai hkr karka sa a kulle ni wlh ni kadai duk duniya take dashi ni kadaine danta yanzu hk tana gida batada lfy da wuyama inna koma nasameta da rai yakai karshen maganar yn fashewa da kuka.




Momy dake me saurin kukace tini tasa kuka sbd tausayin matashin Alhaj sa ed ya kalli momy ya jinjina irin tausayin datake dashi yace ba abinda zan mk yaro yanzu katashi muje gidan naku ko.



Momy tai zumbur tace nima zani dan Allah.


Sa ade ta kalleta tace hmmm .



Alhaj sa ed yai murmushi suka rankaya sk fita baki daya.







Wata unguwa sk nufa wanda dama daka ganta kasan unguwace ta talakawa .


A tsakar gida suka tadda matar tayi amai harta hanci idonta akakafe kamar ta mutu.




Da sauri saurayin yai kanta ya rungume ta yn kuka momy da sa ade sukai kanta suma suna kuka kamar damacen sun santa.




ALHAJ sa ed ya share hawaye yace kutemaka masa adakkota asata amota insha Allah tana da rai.


Da sauri aka sata mota sk nufi asibiti.




Itama daki daban aka bata .


Suka dawo wani babban palour sk zauna.




Fita dady yayi mintuna kadan yadawo ya shiga dakin da musayyet ke kwance """ su momy na kallonsa duk sanda ya gilma kowa yana ai yana mutunci da kulawa irinta wannan bawan Allan.




Momy tace wa saurayin kokasan wannan bawan Allah wayeshi kuwa?



Saurayin ya dago kai yai wani guntun murmushi yace zaki mamaki idan kikaji koshi waye .

Me bawa shugaban kasa shawarane tafannin ilmi.


Sa ade ta bud'e baki tace an shiga uku kenan kamamu zasuyi kan cewa munbari ka kade yaro.?



Saurayin dariya ta kufce masa yace a a kede kawai ki tsaya ki kallo wannan mutuminin kowa yasan shi mutumin kirkine .


Momy tace Allah sarki hk akeson shuwagabanni an gari Allah yasaka ms da alkhairi.


Ameen suka amsa yayinda suka hangoshi rike da hannun Musayyet dauke da kayan ciye ciye se dariya musayyet kewa Alhaj sa ed shima yanai masa tamkar uba da d'a.



Kansa d'aure da bandage karami dede inda jini ya zuba.





Baki suka bud'e su sa ade
Suna kallon ikon Allah
Matashin saurayin yai murmushi yace kadan ma kuka gani.

Mutumin kirkine shi d'in.


πŸ‘³πŸ»β€β™€πŸ‘³πŸ»β€β™€πŸ‘³πŸ»β€β™€πŸ‘³πŸ»β€β™€πŸ‘³πŸ»β€β™€πŸ‘³πŸ»β€β™€πŸ‘³πŸ»β€β™€πŸ‘³πŸ»β€β™€

AURAN BABBAN

MUTUM

Crtng And Wrtn By

UMMEE MUKHTAR🎁


πŸ…Ώ52.


Kai tsaye dady gun wasu flowers ya wuce yn nunawa musayyet shiko yn dariya .



Se dare matar ta farka inda ba lefi tasamu sauki dady yabawa saurayin nan kudi me yawa yace yaja jari wanda kudin sunfi k'arfin aja jari domin masu yawan gaskene.


Da kansa dady ya fita yayo musu take away yabasu sukai ms godiya suna yaba halin kirki irin nasa awani palour suka kwana har tsawon kwana uku inda ake kula da musyyet kuma Killun dady zezo da kayan ciye ciye da takeaway""""" yamma likis akabasu sallama wanda dady bayanan hk suka jira yadawa domin sudada yimasa godiya.



Yace bakomai ynz ina suka nufa inyaso seya kaisu .

Anan ne sukai shiru sa ade tabashi lavarin sufa bak'ine basu san ko inaba.
Labari sk bashi tin aslin fitowarsu yayinda yai shiru tsawon minti 3 sannan yace su shigo sutafi.

Bamusu sk shiga dan sunsan baze cutar dasuba.

Gidane na alfarma me kyan gaske wanda se wane da wane ko kuma gogaggun 'yan siyasa.

Tinda sk shiga sk kalle kalle har suka shiga gidan komai normal kuma babu kowa cikinsa """ abunda yabasu mamaki kenan amma sukai shiru wani bangare ya nuna musu yayinda yaja hannun musayyet sukai room dinsa.


Babban dakine wanda sam basusan yanda za ai amfani da wasu abunba.

Dakyar sukai wanka suka maida kayansu sukai sallah.


Da daddare da kansa yafita shida musayyet sukaje shopping a wani babban mall yayinda yajido musu kayan sawa dana kwalliya kamar hauka .

Hk yajido wa musayyet shima nasawa dana wasa dan komai yagani seya nuna masa yanaso shikuma dady cikin fara a da jindadi ze dakko abun .

Se dare cen suka dawo tsawon kwana kin nan dady ne ya nuna musu komai na amfanin gida danaci .


Sosai suka shak'u da juna dan komai anutse sukeyinsa suna burgeshi har inyaje gun aiki bashida tinani sena momy wacce tace masa sunanta mulabi.


Anan ne yabasu labarin sa shidan asalin adamawane mahaifansa sun rasu wajen hadarin mota harma da 'yan uwansa wanda sunje bikine akan hanyarsu ta dawowa ne Allah yasaukar ms da wannan iftila I.
Hk al adar su take inde ana biki to ana gayyane ayi motoci kamar 2 maza da mata atafi harma da yara.


Amma yanzu yanada dangi acen yn zuwa gunsu suma kuma sukan ziyarceshi.



Sosai sk tausaya ms harda kuka sukai musu addu a da kuma kara yimasa godiya daya tallafi rayuwarsu




Musamman dady asa ake zuwa hargida akoyar dasu ilimin boko dana islama """musayyet ko tini ansa shi school kuma yadena kwana gunsu dan wajen dady yk kwana sunzama kamar uba da d'a kwata kwata basason rabuwa da juna """kome yagani tofa musayyet ne zefara zuwa ransa .


Shinema yasanya masa wannan sunan .


Cikin ikon Allah suka kama soyaiya tsakani dady da momy har takaiga sunje adamawa anyi komai.


Awajen walimane minister yaga sa ade yaji ta kwanta masa """sati me zuwa akai komai yayinda sua sakarwa matan nasu kudi kamar hauka..

Shekara 3 tsakani aka haifo fa 'eza .



Niko kasar waje yaturani karatu .


Hk rayuwarmu takasance yarike mukamai da ban daban harta kaishi ga matsaΓ½in dayake kai yanzu
. wannan shine labarimmu.


Zarah tai ajiyar zuciya gamida murmushi taraso hadi da zama kan lap dinsa tai ms kiss ta shafi face dinsa tace mutun baya ta6a zama wani abu arayuwa seya sha wahala.

Gashi ta dalilin hakan kazama wn abu kafima wanda yake tare da mahaifansa domin yaba ka kulawa da duka soyaiyarsa gareka .


Musayyet yai murmushi gamida rike k'ugunta yace natakaita miki komaine agajarce amma nikadai nasan irin sonda yakemin .


Rungume juna sukai sannan sk koma sama danyin wanka.


Daren ranar Zarah ta murje kunyarta ta nuna masa tsantsar soyaiya dayanda itama takejinsa aranta yayinda Shima ya nuna mt har kukan farinciki seda sukai suna ftn mutuwace zt rabasu.







Kwanansu 6 a hotel din suka wuce zuwa china wani company na dady wanda hadin gwiwane shida wani d'an china """" takalma da kayan sanyi nasawa akeyi se zannuwan gado irin mash laushin nan kamar jikin zaki wanda companyn babbane kuma bangare 5 cikinsa.

Suna sauka ajirgi akazo da mota dan tafiya dasu tinda dama tini yai wata cewa yn tafe

Zarah kam tayi kallo lalle tafiya mabudin ilimine abunda tk gani a tv yau gata ga 'yan china gasunan gajeru da dogwaye kyawawa da munana.


Kai tsaye wata unguwa sk nufa wanda gidajen dk cikin unguwar fadar tsaruwarsu 6ata lokacine.

Unguwar shiru kamar bame rai cikinta se kukan tsuntsaye kakeji.


Wani katafaren gida sk tsaya musayyet ya kamo zarah suka fito cak yadauketa har zuwa cikin gidan wanda tsarin ginin turawane mekyan tsari.


Dakuna dayawa gasunan hk palors da toilet se swimming pool da komai na jindadin rayuwa.



Kai tsaye wani garden suka nufa sannan sk zo dede gurin swimming pool din musayyet yaa hannunta suka fada ruwa .


Dariya sukeyi yana mt cakulkuli tn zillewa yayinda yadora kan bayansa yana tafiya da ita haka akwance cikin ruwan.


Seda suka jima ahaka sannan sk fito suka tsane jikinsu sukai ciki ..


Kaya suka sauya sannn sukai sallah .








Washe gari dakansa yatashi yahada komai tanata bacci haryai wanka.



Dakansa yatada ita yai toilet da ita ya maida kofa gamida cire kayansa yace dama wankqn danai bafita nai sosaiba seki saken wani.



Dariya tayi tana watsa masa ruwa a face .




Breakfast sukai yn shirin fita tace seta bishi.






Smile yayi yace ta sake kayanta yn jiranta.


Doguwar riga tasanya fara me shape da ita me ratsin green se karamin mayafi tai makeup sosai tai kyau kamar 'yar baby ya rike hannunta sk shiga mota.







Suna tafe yn nuna mata gurare duk inda sk wuce se anbisu da kallo domin kuwa iya kyau sunada kyau .









Suna zuwa aka shiga gaisawa da kananun ma aikatan haryaje babban office din manajan gun .



Gaisawa sukai cikin harshen china zarah na kallonsa tana mamakin ashe ya iya yarensu.


Hannu manajan ya mika mt da sunan gaisawa amma musayyet yak saurin tare wa yace base sungaisawaba .






Bajimawa Mrs pan ya k'araso wanda tinda suka fara magana da chinanci sukeyi hk musayyet yajuya baki kamar dama cen yarensane sukaita tattaunawa har tsawon awa daya wanda zarah na dg gefe zaune kan wata lallausan chari me kyan gaske.






Baccine yafara dauketa dan hk ta kwanta nan da nan tai bacci.


Seda sk gama meeting ne yatasheta lokacin ba kowa agun se shi kadai da ita tana bude ido yasakar mt smile yace sarkin bacci daga zama se bacci.


Ta turobaki tace toba kuneba se wani wanciho yi kukeyi nibansan ma mekuke cewaba



Dariya yayi mata ya kama hannunta suka fito duk inda sk wuce se sungaidashi yayinda yk amsawa cike da kulawa ta musammam harda kyautar kudi .











Seda sukai wata biyu acen sannan zarah tafara zazza6i da yawan bacci.



Har gida doctor yazo yadubata yai mt test anan ne yanarda shi cewar matarsa tanada cikin wata daya da sati daya.



Murna musayyet yashigayi yayinda yabawa doctor zhoncin kudi me yawa amadadin albishir .


Shima doctor murna yk dan kudin da aka bashi meyawan gaskene.






Seda doctor yafita musayyet yahau kan bed din yatsareta da ido itako kanta na kasa yakama hannunta yn smile yace kuma shikenan se kikai cikiko?


Muntsininsa tayi me zafi ya kyalkyale da dariya yace au lefi nayi danna fafi gaskiya.


Zarah ta rufe fuska tn murmushi tace ai kaine kayi cikin ba waniba.


Dariya yayi ya kwantarda ita kan kirjinsa yace a a banda sharri ynzu kinga cik ajikina ?




Pillow tasa ta jefa masa ya rungumeta yana dariya yanai wa Allah godiya yace tafadi abunda takeso kafin subar kasar nan dan jibi zasu koma Nigeria .


Da murnarta ta Rungume shi tace banason komai se soyaiyarka .



Murmushi yayi ya kara rungumeta yn shafa bayanta .


⚜BRILLIANT WRTS ASSOπŸ–‹

πŸ‘³πŸ»β€β™€πŸ‘³πŸ»β€β™€πŸ‘³πŸ»β€β™€πŸ‘³πŸ»β€β™€πŸ‘³πŸ»β€β™€πŸ‘³πŸ»β€β™€πŸ‘³πŸ»β€β™€πŸ‘³πŸ»β€β™€

AURAN BABBAN

MUTM



🎁




πŸ…Ώ53



A kwana kin nan Musayyet shiyaken komai yayinda suka fita yafara jido layan baby .

Kafin sutafi seda suka sake meeting akan harkar company k'in zama tai agida ita lalle seta bishi don yasaba mata da tafiya duk inda zashi tare.


Ahanyane take cewa wai yanaji kana magana dayarensu ne koko damacen ka iyane ?

Murmusho yayi ya kalli gefensa inda yake driving yace na iya kinsan a kwai school dayawa anan wanda inde kazo karatu tosekafara koyan yarensu tsawon shekara daya ta nanne zakafi sanin yanda abubuwa sk tafiya dede.


Amma bakowace school ce keyin hakaba.


Zarah tace lalle nikam wannan yare yana bani dariya .



sungama kallama komai suka nufi Airport don zuwa Nigeria.





Aysha biki yataho kayan sawa me yawa ta dinka harda na zarah da sunan intazo tabata an huta kawai.



Alhaj Sa ed zaune kusa da Momy yana mata sannu khairat na danna mata k'afa .


Momy sannu aman ya tsaya ne ? Ummm ya tsaya baby na Dady ya shafi kanta yace ai taji sauki bazata sak aman ba.


Sallama sukaji kamar dg sama khairat ta tashi da sauri dan ganin kosu waye .


Dady yace shikenan ansamawa khairat k'ani tadena zaman kad'aita data keyi yanzu momy zatai magana kenan su ka shigo .


Da sauri ta mike da murnarta tn musu sannu da zuwa Musayyet da fara a face dinsa suka karaso zarah akanta na kasa Dady yacd shine kuma ba sanarwa haka akeyi.



Dariya musayyet

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login