Showing 30001 words to 33000 words out of 80019 words
Chapter 11 - Auren Babban Mutum Book 1 Hausa Novel Complete
writterππ€£ se hkr.
π
Ώ21
Wajen 10:30 suka dawo masu gadi sk bud'e musu gate ""' a tare sk fito suka d'auki kayan yace ta barshi ze shigo da sauran """"" tace to sukai ciki yn kallon bayanta kamar wata macijiya hk take tafiya cikin sanyin jiki """" koda suka shigo a palor suka zauna kowanne ya zauna a kujerar dk fuskankantar dan uwansa """"...
Kallonta yai ya cire hularsa waje daya wacce zatai 20k ya shafi sumar kansa yace sannu momy na na gajiyar dake ko
?
Zarah tace nagaji duk da bani nai driver ba amma jinake kamar nayi wani aiki .
Murmushi yayi yace aiko kinyi aikin, irin wannan ihu da kika dinga min a hanya kamar na satoki ya fad'a yn dariya.
Kallonshi tai ta turo baki tace ai lefin kane bana wani ba "''. Yace is ok ki hkr bazan sakeba dama nima ramawa nayi.
Da mamaki ta kalle shi tace menai mk ?
Matsowa yai daga kan kujera yn kallonta yace kin tina wanda yata6a zuwa gidan nan ranar Da aka kawoki a time d'in kina tare da k'awarki?
Kallonshi tai cikin ido tn murmushi tace dama kaine ?
Exactly ina tinanin na ta6a jin muryarka amma sena manta ko a ina ne""" smile yayi yace gskiya ne yakamata ki kwanta kinga dare yayi """" .
A tare sk tashi sk jera har k'ofar room dinta ya rakata ya tsaya dede bakin k'ofa 'itama tsayawar tayi suna kallon juna sukai murmushi yace ki addu'a kafin ki kwanta karki manta ''''' mayafinta ta gyara duk motsin datai idonsa akan jikinta " da yaga zt juyo se yai saurin kauda kai dan wani irin abu yakeji namasa yawo ajiki """ tace zanyi kodan Aljanun gidan nan .
Dariya yayi yace Momy nine Aljanin? Itama dariyar tayi tace bada kai nkb seda safe '''...ciki tayi abinta da sauri yace momy bakiji ba"""" .Zarah ta juyo face dinta akan tasa tai shiru tana jΔ±nsa """""" .kansa ya shafa ya kuma kafa mata ido yai smile yace koda yak barshima mu kwana lfy have a nice dream my mom dg haka ya hau upstair yn mata bye bye ,,,, murmushi tayi itama ta d'aga ms hannu tana yaba kyan da Allah yai masa.
Kai inama miji nane dana more tafada tn shirin yin Alwala .
Seda tai sallah tasa kayan bacci ta kwanta.
Musayyet hk yaita tinanin Zarah da siffarta tn mai gizo sede yai murmushi yace yarinyace me saurin sabo da shiga rai.
Shima sallar yayi yasa singlet da karamin wando ya ware AC yai addu'a se bacci cike da mafarkin zarah.
A cikin baccinsa ne yai mafarki gashi ga Zarah ga wani kyakykyawan baby wai dan sune suna cikin fairin ciki "" da sauri ya mik'e zaune yn kalle kalle tsorone yakamashi cikin ransa yace taya hk zata faru ?
Aiko sede a mafarkin bade zahiri ba yafada yana me Addu a da sake komawa wani baccin.
Hk suka zauna koda yaushe cikin raha da wasa da dariya har tsawon kwana 3 yayinda sukai wani irin sabo da juna na ban mamaki .
A kwanakin nan kullun se sun fita yawo kamar yanda Alhaj Sa'ed yacewa Musayet da hakane shak'uwa me k'arfi ta shiga tsakanin su.
Musayyet da yamma ya shirya zefita Zarah na kwance a d'akinta cikinta na ciwo se juyi take akan bed""""
Zama yayi tsawon mintuna beji motsin taba hakan yasa yatashi har bakin room d'inta yai koncking amma beji maganar taba .
Kunnensa yasa ajikin door d'in seya jiyo kamar ana nishi " da azama ya bigi k'ofar ya shiga ciki ,, ya salam da sauri ya juya yana shirin fita domin dg ita se mini pant iya cinya se k'aaramar best iya cibiya kana hango shafaffen cikinta a kwance kamar batacin abinci.
Juyawa yayi ze fita tai saurin jan bargo gamida rufe ido cikin murya me kasala tace ina zaka? Katemakan my son banda lfy """" jikinsq har rawa yk be juyowa bΓ₯ yace mk damunki momy?
Olcer ne ta fad'a cΔ―kin rawar murya """ gumin har keto ms yake sbd ganin d yaimata sosai ta tashi hankalinsa ,,,seda ya gyara tsayuwa sannan yace ki daure kisa kaya doctor na zuwa yanzu yana fad'a ya fita yn danna phone d'insa
Ba afi 20mns ba family doctor su yazo Musayyet yai masa iso zuwa palor """" komawa d'akinta yayi sameta kwance amma tasa doguwar riga mara nawi me karamin hannu baqa se ratsin fari """".
Tana ganinsa ta fara shirin tashi shiko tsayawa yayi yn kallonta ganin kayan dk jikinta """jiyai kishi yakamashi yace amma ina hijab d'inki?
Nuni tai masa da wardrobe yai dariya yace nan kuma kika wullashi?
Ita kam dafe ciki tayi ya dakko mata tasa suka fito.
Doctor na zaune yn ganinsu ya mik'e tsaye yn murmushi yace sir Misayyet yaushe kai aure bansani ba gashi da alamu har an samu k'aruwa?
Kallon juna sukai tsakanin Musayyet da Zarah yai smile yace inda nayi ai zk sani wannan Matar Dady nace .
Oh sorry wlh bansani bane,,,,, Zarah na kwance kan sofa tn jinsu """ cikin ranta tace rainin hankali
Doctor ya gaidata yace mk damunki? Zaune ta tashi tn cije lips Musayyet ko jiyake kamar ciwon ajikinsa yk tace olcer ce nan ta fad'a masa yanayin datakeji ajikinta"""" magani ya rubuta sannan yace ko gobene suzo za ai mata skining And urine test"" .amma tadenacin yaji da maik'o da abu me tsami pls asa ido kan hakan dan yanzu olcer tana rashin kyautawa.
To kawai tace cikin ranta kuwa tace ba inda zata'Β°.
Tare suka fita da musayyet da kansa ya siyo mata magani tace tea zatasha ya hada mata sannan tasha maganin ta kwanta yn kallonta tausayinta duk yakamashi """". A time d'in gidan Momy yai niyyar zuwa amma yafasa sb jikin Zarah.
Bata farkaba se bayan Magriba a lokacin yaje sallah yadawo yn zaune kujerar dk fuskantarta ya zuba mt ido"""""
Tana tashi suka had'a ido yai mata smile yace sannu ya jikin ?
A hankali ta mik'e tace da sauki ngd fa.
Mene ne a ciki danna temaki kaina inaga kaina nayiwa ai ko?
Smile tayi tace hakane zanje nai wanka nai sallah idan na kintsa zn dawo """"" yace ba komai.
Se bayan isha suka zauna a palon cen ciki suna kallon cartoon ""' kallon ta yai yace nifa nagaji da ganin wa'yan nan watsatstsaken """ dariya tayi tace ni kuma sena gani sede ka koma wancen ka kunna abinda kk son gani.
Murmushi yk yace to anan nai niyyar gani kuma sena kalli abinda nakeso """" tace kamo za6inka kana kamowa zan tashi kuwa ta fad'a tana juyar dakai .
Oh sorry Momy wasa nk yi muga abinda kikeso d'in nima inaso.
Ko kaifa my son tafada tanai masa gwalo "' dariya yai a hankali cikin ransa yace ynz zan koraki yarinya.
Seda aka gama cartoon yakai AMC MOVEIS sun haska wani film lord of the ring """ ZARAH ido ta zaro ganin wani harrow tasa k'ara ta zura d'aki da gudu shiko ysa dariya harda gyara kwanciya yaci gaba da Kallonshi yace ai gashi nan kin gudu ynz nayi kallo na ai yagada yana dariya gamida waigen hanyar datayi.
Tana zuwa d'aki tasaki ajiyar zuciya harda dafe k'irji """' gani nai tayi shiru cen tai smile kawai tace zk sani ne"""",,,, farin mayafinta ta d'auka ta lanyace dukkan jikinta har kanta dashi ta nufi palon .
Musayyet na kwance hankakinsa kwance yn kallon jiyai ance kaiiiiiiiiii cikim murya tabada tsoro """ A hankali ya juyo da kansa aiko yaga mutun tsaye da farin kaya ko motsi ba yayi ai da gudu ya hau upstair har yn bigewa da gwiwarsa yn zuwa ya banke k'ofa yn haki .
Zarah dariya tasa tace kaima bazakai kallonba .
D'aki ta koma ta kwanta cike da nishadi da jin dadin tsoratar da Musayyet datai.
β€β€β€β€β€β€β€ρ½€
[06/09, 16:21] Ummee Mukhtar: π³π»ββπ³π»ββπ³π»ββπ³π»ββπ³π»ββπ³π»ββπ³π»ββπ³π»ββ
*AURAN*_ _*BABBAN*_
_*MUTUM*_
Sadaukarwa ga dukkan masoya wannan Novel inasonku Allah yabar k'aunaπ€ .
Creating And Written By
_UMMEE_ _MUKHTAR_π
π
Ώ22
Da Asubah Musayyet tsaye yake bakin mirrow acikin toilet bayan yayi Alwala ya tsaya yn kallon siffar da Allah yaimasa ta tsantsar kyawu ,,, ada im mutane na fad'a masa yanda yk da kyau baya yadda gani yk kamar suna zugashine amma ynz ya yadda da kalamansu duba da yanda suka kasance cikakkum fulanin Asali na cikin ruga wanda inda zusai rayuwa babu gida gaba babu gida baya se bukko ki dabaza sufi a k'allah 5 ba """ tinowa yai da Abun daya faru dasu har suka baro garinsu wanda anan ne sukai rashin mahaifiyarsu sanadiyar wuta da wasu masu fataucin mutane sukasawa dukkan rugar tasanadiyar hakane suka bar cikin dajin har Allah ya kawosu cikin birni wanda babu wanda sk sani.
Jin kiran sallah ne ya dakayar dashi dg tinanin daya tafi """""ya fito yasa coffe d'in jallabiyarsa ya sakko k'asa dn zuwa masallaci
Dede room d'in Zahra ya tsaya yn kallon k'ofar cikin ransa yace wannan kota tashi koya jikin nata """"""" yafi minti 3 agun sannan ya fita bayan an idar ne koda yadawo a palon da sukai kallo jiya nan ya zauna ya kunna tashar sunnah Tv yana jan casbaha lokaci lokaci yn kallo hanyar room din Zarah .
Har wajen 8:00 bata fitoba kasan cewar yau sunday ba aiki hakan ys Musayyet ya d'an kwanta agun k'asan carpet aiko vacci ya d'aukeshi.
Se wajen 10 ta fito sanye da wando skin tei bak'i se jar riga mini wanda ta tsaya mata a iya k'ugunta se farin hijab datasa har gwiwarta """" makeup tayi sosai wanda tajima batai irinsaba tasa turaranta me k'amshi tai parking da gashin kanta tasa ribon guda d'aya amma sekai zaton da yawa tasa sbd tozon da gashinta yayi sbd Allah yahore mata gashi.
Koda ta fito sauran palon ba kowa ,,,, kallon d'ayan palon tayi nan ta hango shi kwance dan hk tai smile ta nufi wajen tana cikin sand'a dan bataso yajita .
Tana zuwa tsaye tayi kansa tn kallon yanda yk bacci face dinsa kamar me smile yana yin mouth d'insa kawai zk kalla kasan cewa musayyet time d'in dayake yaro ya zuba shagwa6a dan mouth d'in nasa kamar na yaro tayinda yaso shagwa6a
Dariya ce takamata ganin yanda yk bacci da sauri ta rufe bakinta ta 6uya bayan chair cikin muryar ban tsoro tace miyauuuuuuuuu kamar dg sama Musayyet ya farka yn dube dube amma ba abin daya gani giΕgiza kansa yayi yn shafa face d'insa ya koma ya kwanta harda gyara pillow.
Tana kallonsa tn murmushi dan hk ta kuma matsowa dede inda zejita ta kuma cewa kaiiiiiiiii mee bacci miyauuuuuuuu ai da sauri Musayyet ya tashi yn karanto Ayatul kursiyu yn dube dube lek'e lek'e yakamayi ciki kuwa harda bayan kujeru wanda Zarah kanta a k'asa yk tana dariya batasan yn dube dube ba
K'amshin turaranta kawai yaji yasan cewa Zarah ce.
Tsaye yk akanta ya hard'e hannunsa a duka k'irjinsa yn kallonta face d'insa d'auke da smile wanda duk batasan abunda yakeba .
Har ya tsuguna yn kallonta duk batasani ba jitai kawai yace sannu Momy sannu da tsorata d'an naki ya fad'a yn murmushi don yagano jiyama itace ta tsoratashi.
Da sauri ta d'ago kai suka had'a ido ya.d'aga mata gira yana dariya ahankali yace Momy kinyi k'ok'ari fa """" dariya tayi tana shirin tashi ya tsai da ita """ juyowa tayi tn kallonsa shiko kallom dukkan jikinta yk ganin skin tie d'in datasa ya matseta k'afa amma baka iya gano komai na jikinta kallon kyawawan fararan legs d'in ta kawai yana ji aransa inama yasamu mace kamarta""" yarinya me barkwanci da iya kwalliya .
Jiyai tace my son ka tsai dani yunwa nakeji kuma .
Dariya yayi yazo har gabanta ya kafe ta ido suna jin K'amshin juna yafara magana kamar bayason yi yace wato so kk d'an naki ya kamu da ciwon tsoroko?
Kanta na k'asa tn wasa da gefen hijab dinta tace ai kaika fara my son.
Dana fara ai na bada hkr ashe bk hkr ba yafad'a yn kallon yanayinta """""" Zarah tace ai bazan sakeba kawai dama inaso naga jarumtarkane.
Dariya yayi yace zakiga jarum tatane se randa na kawo mk zuk'ek'iyar Amaryata anan zk tabbatarda ni d'in jarumine"""""""" ..dariya tk sosai harda nunoshi da yatsanta tn dariya shiko kallonta kawai yk cikim ransa yn mamakin yanda komai idan tayi kyau yk mata """""
Seda tai me isarta sannan ta kallo shi tace kai kuma jarumtar taka akan za6o kyakykyawar mace zakai ?
Yace eh man Momy ranar zakisha mamaki nide yanzu nima yunwa nakeji sonake naje gidan d'aya momyn tawa """".
Zarah tace nima dana bika"""" Musayyet smile yayi yace sede kuje da dady na .
Lokaci d'aya .face d'im Zarah ya canja dan bataso ace wani abu wanda zasu ke6e da dady ya hadasu.
Musayyet na kallon yanayinta domin batin yanzu yagano kamar batason dadyn saba amma be magana ba kasancewar ba hurumin sabane.
Nan ya canja salon hirar yace shikenan zamuje tare amma sede idan dady yn gari kin yadda?
Girgiza ms kai tayi tace ita ta fasa zuwan ma gamida juya masa baya.
Sosai ta bashi dariya ganin yadda tk masa shagwa6a yace nina ta6a ganin uwa tafi d'anta shagwa6ama ? Bari dady yadawo gidan zan barmiki sede in kiyiwa dady na """.
Da sauri ta jiyo tn cuno baki cikin jin haushi tai hanyar dining Musayyet ko bita yayi yana dariya yana bata hkr.
Se 12 yabar gidan yai mata sallama kan cewa zashi gidan momy """""kallon shi tayi kawai taci gaba da danna phone shiko yn tsaye yn smile yace momy sarkin rigima nide gaskiya k'anin da zaki samar min nan gaba banaso kisamo mana me rigima garama tin yanzu na fad'a miki kiji """ ai batasan sanda tai dariya ba ta d'akko pillow ta jefa masa ya fita yn dariya da jin nishad'i a ransa .
Har yabar gidan Zarah dariya tk domin yasata dariyar daba tai niyya ba"""" can kuma hawaye sk shiga biyo mata cikin k'aramar voice tace bazan haihu da Abban kaba har abada domin bana sansa tsautsayi nima da karan banina ys har yasan gidammu kuma ya aureni .
Gate aka bud'e masa ya shigo har ynz da fara'a zaune kan face d'insa masu gadi suna kallosa d'ayan yace sir Musayyet sarkin fara a .
Muffedah ce da Khairat zaune sunyi ruf da ciki tana nunawa yanda khairat zatai Art d'in bird
Da sallama ya shiga khairat naganinsa ta taso d gudu tm cewa oyoyo my yayana , da fara ah ya dauketa yn kissing d'in gashinta wanda yasha gyara yace dake zan tafi my daughter"""" yeeeeeeee khairat ta fad'a tn daga hannu sama .
Harara ya dokawa mufeedah wacce ta tsareshi da ido tin shigowaraa tn mamakin wani kyau daya k'ara kamar wani ango dan bana bakwai.
Musayyet yace idan mutum mayene sede yaci kansa, da sauri khairat tace yayana meye maye?
Tana kafad'arsa ya juyo da face d'in ta yace my daughter ana nufin duk wanda yafiye kallon mutum shine maye kuma har cin mutane ma sunayi.
Khairat cikin tsoro ta k'ank'ame musayyet tace wayyo Allah ys bazasu cinyenba .
Mufedah tazo iya wuya dan ta fahinci da ita yk rainin wayone kawai yk nuna mata.
Musayyet yace inde kina addu