Showing 66001 words to 69000 words out of 100341 words
yana kuka ..
Nan ta kara yi mishi nassiha tare da gaya mishi plan din su sosai yayi na'am da shawarar nan yakara shima tashi fasahar .......sosai yaji dadin irin yanda Mahmud ya nuna bajintar shi lallae ya cika aboki.......
A washe garin ranar aka saka camerorin anan bangaren Fulani dana Murad ..kai harda na bangaren Murza ma ..na Madina ne kawai yayi musu saura...
๐น๐น๐น๐น. ๐น๐น๐น๐น
A bangaren Madina kam tana fita ta dannawa Murza kira ...babu bata lokaci da shigo bangaren nan cike da zafin rai da bacin rai take sheda mata Murad ya dawo gida yanzu nan ..
Murza tace kai ni wannan jaraba da mi tayi kama ..yaro nan dan bala'i ne ..yakama wanna karon muyi mishi me kan kat kawai..
Madina tace kawai kice ya haukata muna shi kiga kawai ma may be mota ta kadeshi ma ya mutu a yawon haukar tashi ......
Murza tace karai kuwa kawai hakan ma za'ayi....
Nan ta sake zube mata kudi .Murza ta faki idon mutane tayi satar hanya ta fice ...se gidan boka yankan adda...
Tofa ya kuke gani ?shin zasu sake cin nasara ne akan Murad?
Senaji comment dinku๐
Fasma ๐yar mutan Zinder
[07/08 ร 00:13] FASMA๐: ๐ *STAR WRITER'S ASS* ๐โจ๐
( _Home of spรฉcial ๐ก&extraordinary writers_ )
๐น๐น *SANADIN ACCIDENT* ๐ฅ๐๐น๐น
S.W.Aโ
๐ณ๐ชStory&Written
by
*FASMA* ๐ณ๐ช
*Ohh my Aisha tu me manque dรฉja ...wish you all the best๐โคโคโคโค...* love you irin sosai din nan
_My Mimsqueen Allah ya baki lfy ya sa zakkar jiki ne...๐.._
Dedicated to all my fans๐โค
๐
ฟ 89__90
```Manzon Allah (SAW)ya ce''idan wani daga cikinku ya tashi daga wajen zamansa sannan sai ya dawo to shiyafi dacewa da wajensa.
Bukhari ne ya rawaito shi.```
[06/08/18 ร 20:29]Ba ta dau lokaci ba se gata gaban boka yankan Adda ....nan ta kwashe dawowar Murad ta gaya mishi tare da sabon kudirun su....
Ya dan jima yana dan tsibacce2 shi har wata zufa take karyo mishi........can ya dago yace wannan aiki baze yiwu ba dan yaron a tsare yake ya fice inda kuke tammahani..
Murza tace to kawai ka haukatar mun da matar shi Maysam. .
Sake yan tsubucce2 yayi yace ita kam wannan tama fishi sammun kariya dan ta rike addu'oi baza mu iya yi......ganin irin kallon da Murza ke mishi irin kallon nan ne na in bazaka iya ba kawai bari na nemi wani....a ranshi yace wannan fa batada mutunci yanzu seta tafi abunta batare da taban komi ba ...amma bari na mata irin ta mu ta yan iskan gari..
Wata dariya ya kwashe da ita lokacin har tana batun tafiyarta jin bukatar ta bazata biya ba gwara ta nemi wani gun..
Yace koma ki zauna aikin ze yiwu amma za'a kashe makkudan kudi dan wannan aiki ja ne..
Washe baki tayi tace yanzu naji zance me dadi.....to ina jinka..
Wani turare ya bata cikin kwalba yace gashi wanna asan yanda za'ayi ya shaki kamshi nan ..to ina tabbatar miki yana shaka kamshi ze gusar mishi hankali...sede wani ba shiba...
Murza jitake kamar tayi fiffike ta ganta a wurin Madina ta sheda mata wannan daddan labari .......
Tana fita bokan ya kwashe da dariya yace zaku san dani kuke aiki ... Ba'ataba kawo min aikin danaga bazanyi nasara ba se wannan .kawai har kunsa na fara ji akwai abunda ze gagaren a duniyar nan..hhhh..
Yayi wani kirarin shi can kuma yace se kai dan hatsabibi ka bita kawai tana fito da turaren ka kwabeshi ya zube sanna ka bayyana siffarka ga wanda duk ya shaki turaren nan dan suyi hauka me degree kowama ya huta..dan in shi Murad din ne babu abunda zeyi mishi ..ni kuma bazanyi asarar turaren nan ba...fuuuu ya fice dan cika umarni..
Tana zuwa direct bangaren Madinar ta fice bakin nan se wageshi take ...
Madina tace da alamade anyi nasara yau..
Murza tace kwarai kuwa dan kinga ma abunda ya bani ta fito da turaren zatayi wa Madina bayani ai kuwa Hatsabibi ya kwabeshi kwalba ta tarwatse a kasa turare ya zube anan..
Wani waro ido Murza tayi se kuma ta dauke numpashinta a million ta bar bangaren Madina dan ita tasan hukuncin wannan turaren...
Ko iida fita daga palon batayi ba taji Madina ta kwalla wani uban ihu e kuwa se takara gudun ta har seda ta fita tukon ta dedeta nutsuwarta dan kar wani ya ganta.....gidanta ta shiga can kuryar daki har da saka sakata. . jikinta banda karkarwa babu abunda yake..kamar ace mata ke ta arce se wani waware ido take.....
A bangaren Madina kuwa hauka turben takeyi kuyangi duk sunyi cirko2 a kofar dakin dan kana shiga inta damke babu me rabaka da ita dukan kawai zatayi ta lakada maka duk abunda ta rarima buga maka zatayi ..ga dariya ka-ka-ka tana fadin nice nan ajalinshi kamar yanda na zama ajalin dan uwanka da sweetbabyn ka..da waziri hhh
Walahi yau sena kashe ka ..tun kana cikin zanin goyo nake bibiyar rayuwar amma kaki mutuwa to yau sede wani ba kai ba..
Lokacin labari har ya isa ga sarki dama suna zaune ne a fada harda Musa da Murad.dakula Mahmud .ai kuwa a tare suka shigo fulani ma isowarta kenan..sukaji tana tonawa kanta asiri ..kaf makircin datayi seda ta fadeshi yau .gaba daya aka dauki kabbara tare da da fadin inna lillahi wa inna ileyhi rajou'oun.......Malam Musa duk jikinshi yayi sanyi jin harda Diyar Maysam a harinta amma se ya shiga yiwa Allah godiya daya kubutar mishi da ita....
Fulani kam har ta fara hawaye jin itace ta kashe mata danta data haifa na Fari wato yayan Murad wanda ko sunanshi ba'ayi ba ya mutu ......kasa tsayawa tayi ta koma bangarenta cike da tausayin kanta da kuma tausayin Madina jin irin rayuwar data saka kanta saboda kishi kawai.....
Murad nan ya zube ya shiga rera kuka jin da sa hannunta ya rasa rabin zuciyarshi ...,,,Mahmud ya rumgumeshu yana bashi baki tare da yi mishi yar nasiha..da kyar ya tsagaita ya rakashi har bangaren shi....
Ganin abun kara gaba yake Sarki yasa akayi mata allurar bacci shima iya tashin hankali ya shiga jin ita ta kashe mishi dan shi na fari ...ba dan yana kumyar mahaifanta ba da shi kade yansan irin hukunci da zeyi mata ..to mahaifinta sarkin garin Diffa ne duk da yanzu ya tsufa ya barwa danshi na fari to amman akwai alkunya a tsakanin su ...akwai mutunci ...dan haka ya daga waya ya sanar mishi komi ....
Mahaifinta dantakon arziki kawai cewa yayi a mata hukunci dede da abunda ta aikata ... ..
Sarki Mustapha ya roki alfarma kawai da za'akowa ta nan de..
Da kyar mahaifinta ya aminci ..aka kuwa kara mata wata allurar bacci aka sakata a jirgi han se Diffa....
Ayya munai miki bankwanan se wata rana ๐คwannan shine ake kira da kaykayi koma kan mashe kiya ..tana fatan haukata Murad gashi ta haukace ita din ...to hattara de Inna Murza abi duniyar nan a sannu .. saura ke..
'Muje de zuwa..
๐น๐น๐น๐น. ๐น๐น๐น๐น๐น๐น
Wunin ranar babu wanda yayi shi cikin jin da dadi kowa yana jimamin abunda Madina ta aikata ..bama kamar wanda tayi wa abunba....danshi Murad ciwon shi ma yake son tashi..
Har dare Murad be kirayi Maysam ba......karfe takwas na dare ya tuna da ita har ya danna kiranta se kuma ya tuna yanzu biyu na darene acan ..har ze kashe ya ji ta daga.kiran..
Da kuka tayi mishi sallama ..seda ya sauke ajiyar zuciya yace mi kuma akayi ne kiyi shiru ki fada mun
..jin murya shi wani iri yasa tayi shiru tace yaya mi ya sameka ne bakada lfy naji muryarka wani iri..
Ya ce mata banida lfy ciwona yake son farmini ...
Wani waro ido tayi tace inna lillahi wa.....garin ya ? I mean mi ya tado maka da shi ne ..?.kamar zatayi kuka take mishi tambayar...
Da kamar baze fada mata ba se kuma ya gaya mata duk abunda ya faru yau....
Banda inna lillahi wa ... Babu abunda take fadi Duk jikinta se yayi sanyi tama rasa abunda zatace mishi ..se kawai ta fashe mishi da kuka..
Shima cikin sanyi yace haba dami kike so naji ne da ciwon dake damuna koda kukan ki ne..dan har cikin ranshi yake jin kukan nata..
Shiru tayi tana ajiyar zuciya tayi matukar tausaya mishi ..nan ta dedeta nutsuwar ta shiga yi mishi nasiha tare da kallamai masu sanyaya zuciya ......
A ranshi yace kenan de yarinyar nan ta iya kwantar da hankali dan A kashi dari yaji kashi 40 na damuwar ya rage mishi ...yace yanzu fa biyu na dare ne ki kwanta kiyi bacci kinga gobe akwai school kada ki makara...
Tace to naji amma pls kaci wani abu kafin ka kwanta dan nasan wunin ranar nan da kyar ne inka ci wani abun ..pls promise me zakaci sannan kasha maganin ka
Promise kawai yace mata....
Nan ya kashe wayar ...babu laifin ya dan ji karfin jikin shi kadan..
Tana saukawa da zumar shan koda tea ne dan itama kusan wunin yunwar tayi da kawai be kirata ba ..ga mamakinta ta tarar da Mufeedah suna hirar itada Mahmud.a waya.zama tayi tare da fadin pls kice mishi dare yayi anan gobe akwai school sannan kuma ya tafi ya kular min da mijina baya jin dadi yanzu ...
Duk abunda take fadi Mahmud na jinta sarai ..a hand free Mufeedah ta saka wayar yace to masu miji naji kada ki damu zan kula miki da shi ...
Babu ko kunya tace kai aman fa na gode nima kam zan kula maka data ajiyar ta nan.. . .
Se kuma ta jajanta mishi abunda ya faru ..daga baya sukayi sallama...
Tea tasha ta haye sama dakin Murad abunta.dan har yau taki ta koma dakin wanda take ganin na kishiyarta ne..
๐น๐น๐น๐น. ๐น๐น๐น๐น๐น๐น๐น๐น
A bangaren Murza kam jin asirin ta be tonu ba yasa ta saki jikin ta kamar bata san komi ba ..sede kallo daya zakayi mata kasan tana cikin damuwa ..duk gani take itama haukacewar zatayi....fita ma kam yanzu ya gagareta kullum kunshe cikin daki ..abun har mamaki ya koma bawa M.Musa sede beyi mata magana ba.
๐น๐น๐น๐น. ๐น๐น๐น
Satin shi biyu ya fara shirye2 komawarshi ..sarki da fulani suka sakashi gaba suna yi mishi nasiha dan tunda abun ya faru mutawar sweetbaby ta dawo mishi sabuwa abu kadan se ya fara zazzaga fada ...
Fulani tace kuma wly in kasan hantarar y'ata zakayi to tun wuri ka medasu hostel dinsu ..dan kada fadan nan naka ya hanata karatu..
To kawai yace aman a ranshi cewa yayi da kinsan abunda yake faruwa da bakiyi wannan maganar ba...
Shi fa komin bacin ran da yake ciki komin fadan dayake yi inde kiran wayarta kade ma ya shigo to se yaji zuciyarshi ta sauko ..in har suna waya kusan mantawa ma yake dayana da damuwa bare inyana tsokanar ta ita kuma tana sauke mishi kwandon shagwaba..se yaji ya tafi ...ko tafiyar nan surprise ce ze mata kuma gashi ta matsa mishi da yaushe ze dawo ne..
Haka suka mishi fada da nasiha shide da to yake amsawa tare da ban hakuri...karfe goma jirginshi ya daga se England. โ
..safe a good journey
To nima bari na daga haka nan ....
Muje zuwa fans
Love you allโค๐
Fasma ce๐(Yar mutan Zinder)
[10/08 ร 09:45] FASMA๐: ๐ *STAR WRITER'S ASS* ๐โจ๐
( _Home of spรฉcial ๐ก&extraordinary writers_ )
๐น๐น *SANADIN ACCIDENT* ๐ฅ๐๐น๐น
S.W.Aโ
๐ณ๐ชStory&Written
by
*FASMA* ๐ณ๐ช
*Kuyi hakuri na rashin jina kwana biyu*
Dedicated to all my fans๐โค
๐
ฟ91__92
```Manzon Allah(SAW) yace '' wanda baya roko a wajen Allah to Allah yana fushi dashi.
Bukhari ne ya rawaito shi.
```
[09/08/18 ร 23:26] karfe Biyu saura na rana jirginsu ya sauka a England ..lokacin su Maysam suna school basu sauko ba. Amman ko ina tsaf2 da shi duk da kuyangi ke gyara dukuna aman banda nata da na oga Murad..
Yana shiga dakin wani sanyi kamshi ya buge hancinshi besan lokacin da da lumshe ido ba tare da yin ajiya zuciya. ..wanka ya shiga yayi ya fice masallaci ..dayake bashida yunwa dan haka can yayi zamanshi har akayi la'asr anan suka gamu da Mark suka gaisa yayi mishi sannu da zuwa har yana jaddada mishi aiki na nan jibge a office din shi. .suna ta hirar du har suka iso. kowa yayi gidanshi duk da har yau Mark beyi aure ba aman yana da gidanshi anan kuma kusa dana Murad yake . ...
Yana zuwa kawai ya hau gado ga gajiya yana ji amma yasan baze iya yin bacci ba ..dan besa ba baccin bayan la'asr ba..
Gadon kawai ya hau ya shiga chat a whatsapp....
Katsam yayi karo da number Maysam kuma gata online..a ranshi yace karatun kenan?
Salut(hello) ya aika mata
Ai kuwa se gashi ta medo mishi da salut yayana comment vas tu?ita kam bata ma lura da wata numbershi ce suke chat din dan duk numbers shi MURADINA ta rubuta akai wasu da manya haruffa wasu kuma da kanana .shiyasa bata babanta su. ..
Be amsa mata ba se cewa ma yayi karatun kenan. ..kuma ma ashe da gaske ne kina chat dinko?
Wani yawu ta hade tama rasa irin amsar daza bashi .. ..dan ta kawar da zancen tace kai yaya wly nayi missing dinka dayawa kuma ma Momy tace tabaka sakona pls yaushe zaka dawo ne..brcause i need it dan wanda nazo da su sun k'are .
Ya ganeta sarai amman seya biye mata dan yana jiranta yau seta gaya mishi tun yaushe ta fara .....
Sun dan taba hira inda take sanar mishi ai har sun tashi ne driver suke jira bezo ba...amman yanzu zasu koma gida ...sallama sukayi tana ta murna abunta jin yace mata cikin satin nan zezo...
Su Mufeedah kam se tsokanarta suke tana ramawa..
Tun nan palon taji kamshin turaren sa amman seta basar..ai kuwa tana haurawa stair hancinta ya tambbatar mata da kamshi da karfi2 cikin hanzari ta tura kofar dakin ...
Tana hangoshi da gudunta ta isa batayi wata2 ta fada kanshi dan murna tana yayana sannu da zuwa yaushe kazo ne...
Rumgume juna sukayi ..sun dan jima a haka sannan ya saketa suna kallon juna tace ina Momy na ?.yanda ta wani langwabar da kai se yaga tayi mishi kyau .
Yace tana nan she is fine ..tace tayi missing din ki .itama.
Kwalla har ta ciko idonta tace nima nayi missing dinta a lot..
Goge mata hawayen yayi yana kallon dan karamin bakinta yace me rigima yau babu ko dan kiss din ma na welcom back..
Ya tsine fuska tayi tace ee..saboda na gaji da abun...
A ranshi yace kenan de taji zafin maganar dana yi mata ranar nan..
Basarwa yayi shima ..ya dan daure fuska yace ban wayar ki ...tunda de ke bakya jin magana ....dan na san a chat din nan kika koyi wani salo2 ..
Bashi wayar tayi ba tare da ta musa ba. Se kuma tayi haramar tashi ta bar mishi wurin ..
Dawo ki zauna yace da ita..
Ya shiga duba wayar ..whatspp kawai ne take shima numbers fulani data shi seta su Mufeedah ....jikinshi yayi sanyi ganin da alama ma yaune ta bude shi kuma Momy ce tasakata dan tayi mata baya nin sakon maganin data bada akawo ma ..se tana turo mata photon duk magani tare da yanda zatayi anfani da shi. Kamar su Misk, bagaruwa,ganyen magariya dade sauran su se kuma advise din ta zanki shan fruit a kai2... Se kuma turarikana wuta dana shafawa kamar su humra,kullacca etc..
Ita kam se turo baki gaba take tunda har be yarda da ita bane harda yake tamata bincike a waya..koma yana gane mata sirrinta na ita da Momy
Murmushi yayi ganin fa tayi fushi ...bakin ya dan buga kadan yana fadin ke bakinsan wata dununuwa kike komawa inkayi fushi ne...
Kamar wasa kawai yaga hawaye shar2 a idonta .....
Hankali tashe yake tambayar mi akayi mata daga dan bugan nan se kuka...
Maysam tace dama yaya baka yarda dani bane ...
Waro ido yayi yace in jiwa ?kinjiki da wani zance . .ke kam bakya rabuwa da rigima..
Maysam tace ba gashi nan ba har da wani min bincike a waya..
Murad ya sauke ajiyar zuciya tare da matsowa ya rumgumeta tsam yace ba haka bane yar renota ki fahimce ni ...
Yar reno kuma ta maimaita a zuciyarta ..
Yacigaba da fadin social media yanzu abun tsoro ne ..na fiso kimeda hankalinki ga karatun ki......''ce n'est pas ce que tu crois parce que je te fais confiance a 100%....
Se lokacin ta sauke ajiyar zuciya itama tace ''merci yayana...''se kuma tace naji kace yar renonka ,..mi kake nufi da haka ido cikin ido take maganar ....
Kauda fuskar shi yayi duk ya wani daburce .......dan ya kawar da zance yace idan zaki mun magana kada ki kara saka idonki cikin nawa...
Cike da mamaki tace 'pourquoi?still ta kafeshi da ido..
Juyowa yayi da niyyar bata amsa hallau sukayi ido hudu..
Fasa maganar yyi sema tashi da yayi ya shiga tolet jin ana kiran sallar magarib ...amma a ranshi fadi yake anya yarinyar nan ba wani abu take sakawa idonta ba...tun tana ya karamarta inde har mukayi ido biyu da ita to bana iya mata muso akan abunda take so.....se in wani dirirce gaba daya ...mtsss ya ja tsaki shi kade .a bayin ...
Yana fitowa fuuu ya fice ba tare da yakalli inda take ma..
Maysam alwalar ta shiga ta doro amma tunani ne fal ranta ..kawai mutum daga tambayya se ya hau fushi ..to Allah de ya kyauta .
Niko nace ameen
Sanin baya dawowa se bayan isha'i yasa tashiga kitchen ta hada mishi d'an specialitรฉ girki da jus..
Komi cikin sanyi jiki take yinshi ganin yayi fushi da ita .....bayan ta gama tayi sallah tazo dakin su Mufeedah ...exercice sukayi tayi har goma saura tukon sukayi sallama ..Mahmud ya kira Mufeedah suka fara zuba soyyayar su..
Itama Mariam babu laifi ta dan fara kula Mark dan ko kwawarshi ta isa a fara biye mishi. Ba laifi ta dan fara sonshi ..sede bataso ta zurfafa tunda tasan an riga da anyi mata miji a gida.....
Murad kam har